Showing 9001 words to 12000 words out of 16110 words
Chapter 4 - AUREN WATA BAKWAI FREE Book BY XAYYEESHERTHUL-HUMAERATH.txt
da shakka ba."
Jakadiya ta ce, "abun takaicinma Yarinyar nan bata ji fa, bin maza take kamar karya a kalla an zubda mata ciki yafi sau uku."
Zaro ido Fulani Kilishi tayi ta ce, "kee? Ina masarautar ban sani ba? Garin yaya? Bani bayani domin hakan ma wani babban taimako zai mun."
Magana take ciki ciki kamar zata shake ta ce, "Sirri ne zan fada miki amman mu ...
Ta fara leke leke kafin ta karasa, "Mu shige can ciki."
Like, Comments And Share Fisabillah.
Guntun Comments,Guntu Typing🌝
08103080717
[8/7, 9:47 AM] Xayyeesherthul-humaerath🥀: https://chat.whatsapp.com/C1kXo17nLmb7vCXlubtu5o
*AUREN WATA BAKWAI*
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION*
© *Xayyeesherthul-humaerath*
Page-11&12
Suna shiga Jakadiya ta ce, "Ai ban da bin Maza ba abun da yarinyar nan tasa agaba, watarana fa bata kwana cikin Masarautar nan, In tayo ciki ni da kaina ake sawa in akesawa in kawo maganin zubdawan, Amman fa kar ki bari kowa ya sani."
Fulani Kilishi ta ce, "Umm babu mamaki, karki damu, kije ke dai ta bangarenki kimun kokari duk yadda za ayi da duk wata hanya da zata kawo tsaiko ga auren kiyi sauran aikin kuma nawa ne nasan me zan yi."
Jakadiya ta ce, "To,to,to ki fadamun shirin naki mana kinga sai muyi komai a tare har mu kai ga cin nasara."
Wata irin Dariya Fulani Kilishi ta yi ta ce, "Ni in fada miki shirina? Ai kinyi kadan wa inda ke gabanki ma sunyi kadan, Allah kadai ya san shirina kuma daga shi babu kari, kiyi aikinki ke dai kawai."
Duk Yadda Jakadiya ta so da ta ji shirin Fulani Kilishi ta kasa samun galaba haka ta fice zuciya fal takaicin Fulani Kilishi domin bala'in wayo gareta zata iya shan cikin kowa ta ji abun da ke ransa amman ita baza a taɓa jin ko tarinta ba har sai ta so hakan.
https://chat.whatsapp.com/C1kXo17nLmb7vCXlubtu5o
*AUREN WATA BAKWAI*
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION*
© *Xayyeesherthul-humaerath*
Page-11&12
Suna shiga Jakadiya ta ce, "Ai ban da bin Maza ba abun da yarinyar nan tasa agaba, watarana fa bata kwana cikin Masarautar nan, In tayo ciki ni da kaina ake sawa in akesawa in kawo maganin zubdawan, Amman fa kar ki bari kowa ya sani."
Fulani Kilishi ta ce, "Umm babu mamaki, karki damu, kije ke dai ta bangarenki kimun kokari duk yadda za ayi da duk wata hanya da zata kawo tsaiko ga auren kiyi sauran aikin kuma nawa ne nasan me zan yi."
Jakadiya ta ce, "To,to,to ki fadamun shirin naki mana kinga sai muyi komai a tare har mu kai ga cin nasara."
Wata irin Dariya Fulani Kilishi ta yi ta ce, "Ni in fada miki shirina? Ai kinyi kadan wa inda ke gabanki ma sunyi kadan, Allah kadai ya san shirina kuma daga shi babu kari, kiyi aikinki ke dai kawai."
Duk Yadda Jakadiya ta so da ta ji shirin Fulani Kilishi ta kasa samun galaba haka ta fice zuciya fal takaicin Fulani Kilishi domin bala'in wayo gareta zata iya shan cikin kowa ta ji abun da ke ransa amman ita baza a taɓa jin ko tarinta ba har sai ta so hakan.
★★★
★★★
Sai can wajen karfe Tara na dare Adnan da Prince Adeel suka koma cikin masarauta.
Gaaji na tsaye jikin window taga shigarsu da sauri ta fita, Adnan ya fara shiga Adeel ne ke kokarin shigewa rike masa hannu ta yi cikin Shagwaba ta ce, "Aboki ba ka mun alƙawari zaka dawo muyi wasa ba?"
Dake dukkaninsu Bakaken Riguna ne a jikinsu,hakan yasa bata iya bambamcewa ko tunanin cewa Prince Adeel ne ba Adnan ba
Adeel ya juyo da sauri yana yi mata wani irin kallo nan take ta razana jikinta ya fara rawa.
Fisge hannunsa ya yi, cikin tsawa ya ce, "Tafi anan."
Adnan na ji ya tashi da sauri tana kokarin komawa da gudu kenan ya ce, "Gaaji? Me ya faru?"
Tsayawa tayi daga nesa bayan Adeel ya shige ta ma Adnan alama da hannu, "jo ka ji."
Yana zuwa ta ce, "ni fa na zata kaine shine na rike masa hannu shi kuma yamun tsawa kuma ya bani tsoro da wannan idon nasa."
"Bai ganeki bane inaga fa, yanzu madadin sa na ce miki kiyi hakuri to,kin hakura?"
Murguda baki ta yi ta ce, "ai ni shi nake so ya bani hakuri ba kai ba wayace ya mun tsawa tom." Ta karasa maganar tana taɓe fuska.
Murmushi Adnan ya yi ya ce, "Oh Gaaji to ba ni bane abokinki?"
Baki a cune ta ce, "Kaine mana, ai shi ba ruwana da shi."
"Yawwa To Kiyi hakuri kinji ." Adnan ya fada.
Alama da kai ta masa tana kara shagwabe fuska.
Ya ce, "Yawwa to yi mun murmushi mu ga."
"Umm umm ni sai kace zaka zo muje muyi wasa da Yarana sai inyi ma Murmushin."
Adnan ya ce, "Eh na yarda to yi murmushin."
Washe baki tayi wanda ya bayyanar da asalin kyawunta da dimple dinta da ya shiga ciki.
"Yawwa To Oya Give me five."
Adnan ya fada.
Tsira masa ido tayi bata san me ya ce ba.
Ya yi dariya , "Au to bani biyar mu tafa."
Mika masa tayi dukan su suna dariya.
Ya rike mata hannu suka koma ɓangaren Uwar Soro.
Ta ce, "ai na hango ku shiyasa ma na zauna ina jira ta dawo gwanda da ka biyota ka ga ta gama cin abinci wanka zata yi ta yi brush take gudun nan."
Adnan ya kalli Gaaji yana zaro ido, "Daman wanka kike gudu? To ni bana kawance da mara wanka da brush gaskiya,ba ruwana dake daga yau,mu kunce ma."
Ya karasa maganar yana mika mata hannu.
Tuni idanunta suka cicciko kamar zata yi kuka ta ce, "Aa zanyi, amman wannan abun Buroshe din fa kwashe mun jini yake zan mutu ne, kuma ni kar ka yi fushi dani kace baka kawa dani."
Adnan ya ce, "Dattin bakinkine yake fita ba jini ba, indai da gaske ni abokinki ne to kije kiyi ina jiranki."
A shagwaɓe ta ce, "Tom nidai saidai kai kamun muje tare." Ta fada tana rike masa hannu.
Adnan ya ce, "Aa za dai amiki ai namiji baya yiwa mace wanka,ba kyau in ganki haka fa kije amiki ina jiranki har ki fito."
Gaaji ta ce, "Tom kar ka tafi kaji ina zuwa yanzu zanje amun."
Da kanta ta shiga toilet din, Uwar Soro ta bita tana murmushi domin tasan da ba Adnan sai dai suta dambarwa da kyar ta yarda.
Aikuwa Uwar Soro na mata wanka tana surutai tana ba Adnan labari yana amsawa adole kar ya gudu.
Har ta fito aka shiryata sannan ta koma parlour gunsa.
Adnan ya ce, "Yawwa ko ke fa Good girl."
"Mene ne? Ni ba gudu nake ba fa." Ta fada.
Dariya Adnan ya yi ya ce, "Cewa Na yi Good girl ma'ana yarinyar kirki."
Ta washe baki "to kai ma Guduo gu tunda kai ma yaron kirki ne ba irin wancen Yareeman ba."
Adnan ya yi dariya kawai yana binta da kallo ita kadai ta ce wannan ta ce wancen magana daya biyu sai ta ce Baffanta wanda hakan ya kara tabbatar masa da cewa bata da kowa fiye da baffanta.
Ta ce, "Ka ga kullum Baffana sai ya mun tatsuniya nake barci tunda ya fara ciwo kuma ya daina mun shikenan." Tana fadan hakan yanayinta ya canja damuwa ta bayyana a fuskarta.
Tsantsar tausayinta Adnan ya ji har cikin ransa ya ce, "Yanzu zanna miki tatsuniya madadin Baffa kafin ya ji sauki kin yarda?"
Da sauri ta ce, "Eh da gaske kake?"
Ya ce,"Ehen."
Gyara zama ya yi,itama ta matsa daf da shi.
Ya fara yi mata tatsuniya ban da dariya ba abun da Gaaji take yi,a haka har barci ya kwasheta ta fada jikinsa.
Dakansa ya dauketa ya kaita daki ya kwantar da ita, saida ya shafa mata addu'a kafin ya fita.
Gidansu ya nufa kawai ganin dare ya yi bai koma bangaren Prince ba.
★★
A wannan tsalelen daren.
Motar safina ce a gefe tana ciki waya take tana fadin , "inata kiransa fa bai dauki Kiran ba nikam na gaji zan tafi."
A dayan bangaren aka ce, "Kar ki damu ba sai ya dauka ba,na Tabbatar yanzu dai ya ci abincin daren da aka kai masa,inma bai ci ba to ya sha drinks din ko ruwan so kina shiga komai zai tafi daidai Don Allah karkiyi mana wasa da wannan damar domin ita ce ta karshe a garemu."
Dariya Safina ta yi,ta ce, "an gama Tabbas yau akwai shagali kace mun ka gama naka aikin saura nawa." Ta karasa maganar tana katse wayar tare da cizon bakinta.
Kai tsaye ta shige ciki tana shiga kuwa ta tarar da Prince Adeel kwance ga dukkan alamu yana cikin wani yanayi hannunsa akan gabansa yana juyi .
Tsayawa tayi daga nesa tana wani irin Murmushin Mugunta.
Adeel na jin alamar ta ya dago cikin wata irin gigitacciyar murya ya ce, "Safina Am in need Please."
Yana fada ta kara kwantawa.
Karasawa gare sa tayi cikin jin dadi.
Ta dagosa tana....
Comments,Like,And Share Fisabillah🥺🙏
08103080717
Urs Xayyeesherthuo
[8/7, 7:29 PM] Xayyeesherthul-humaerath🥀: https://chat.whatsapp.com/C1kXo17nLmb7vCXlubtu5o
*AUREN WATA BAKWAI*
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION*
© *Xayyeesherthul-humaerath*
Page-13&14
*AUREN WATA BAKWAI GROUP, Son So fisabillah,Masoyan Yareema da Uwani Gaaji😂💔dama masoyan Safina da Khalesa tare da Uwar Gayya Jakadiya😂😘😻🥀*
Tana bin jikinsa.
Ya ce, "Ki dan gyara mun kwanciyar, ina so inyi barci." Ya fada murya a ƙasa cikin yanayin galabaita.
Tallafa masa tayi ya kwanta, ruf da ciki, nan take wani irin barci ya yi awun gaba da shi,tamkar matacce.
Kamar wasa ta kwanta ita ma tana jira ya farka amman ina,babu alamun motsi bare tashi har dare ya fara tsalawa wajen karfe biyu da wani abu.
Jijigashi ta fara yi tana, "Prince Ka tashi mana, wannan wani irin barci ne kuma, Ka tashi Please."
Bai ma san tana yi ba hasali ma nauyinsa duk ya sake yana barcin da kyar take iya girgizasa.
Ganin bata da yadda zata yi ga dare ya yi bata so ta kwana asamu akasi wani ya ganta haka ta tashi ta fita zuciya fal takaici da bakin ciki.
Tana shiga Motarta ta ,ta nufi hanyar gida rai ɓace.
Shigar ta kenan Wayarta ta fara ringing dauka tayi a dayan bangaren aka ce, "ina fatan komai dai ya tafi daidai?"
Tsaki Safina ta yi ta ce, "wani daidai? Da farko naje kamar abun arziki naga alamun ya ci abun da zai sa sa aikata abun da muke so dole, amman kuma sai barci ya dauke sa nan take ta yadda bazan iya aikata komai da kaina bama, don nayi kokarin hakan amman yanayin kwanciyar da kuma yanayin yadda surar jikinsa take na gagara aikata komai, anya ba kuskure akayi aka sa masa maganin barci madadin namu ba?"
"Taya zaki ce maganin barci kuma? Abun da ni da hannuna na zuba kuma ni na siyo,ni na fara tunanin kema dai kawai da naki bakya son ayi abun nan kowa ma ya huta, kuma kin san cewa nawa mai sauki ne a karshe kece da reward din samun nasara indai hakan ya tabbata."
Cikin Fushi Safina ta ce, "Oh ka dawo da laifin gareni kenan? Duk kokarin da nake a banza? Alright Shikenan ka gwada wata mana in Zata iya har ma ta jure miskilancin wannan mutumin gwanda ma ni ai."
Ya ce, "Na ji yanzu meye kike ganin mafita tun an kara samun wani tsaikon?"
Safina ta ce, "Akwai bukatar a kara komawa ta inda aka hau domin tanan ne kadai za a sauka, yana da taurin kai sosai kuma babu shakka akwai wani abu tattare da shi da dole sai an kawar kafin akai ga cin nasara."
"Umm tabbas yanzu nima na fahimta kuma indai hakanne za ayi gagawan tabbatarwa duk wannan taurin kan da duk wani abu da ya ke ji da shi sai ya gagaresa ba matsala ki huta yanzu kam baza ki kara kai kanki ba har sai ya nemeki."
Yana karasa maganar ya katse wayar.
Safina kuwa gyara kwanciya ta yi abunta sai barci.
Karfe Hudun dare Prince Adeel ya farka ban da zufa babu abun da ke keto masa, ya tashi ya yi wanka sannan ya dauro alwala.
Salloli ya fara yi har sai da aka kira sallar asuba ya fita yaje masallaci ya yi.
★★★Gaaji na tashi daga barci ta ce lallai ita baza ta yi wanka ba sai Abokinta Adnan ya zo.
Uwar Soro ta rasa yadda zata yi a karshe dai sai da ta kira Adnan suka yi Waya da Ita ya ce in bata tsaya an mata kwalliya ba,bazai zo gunta ba kuma ya mata alkawarin zai fita da ita ya siyo mata kaya masu kyau abubuwan ci na dadi.
Da tsallenta ta ce, "Yanzu zan yi wankan kuma zan tsaya amun da kyau in fita ka yi sauri kazo fa."
Tunda tayi wanka ta tsaya ta window tana leken ta inda Adnan zai bullo har wajen karfe uku.
Da kyar Uwar Soro tasa ta tayi sallah da dabarar cewa in bata yi sallah bama Adnan ba zai zo ba.
Duk da cewa sallar ta ta ma fanko ce domin kifawa kawai take tana tashi, a hankali tana dan nuna mata wasu abubuwan tana gyarawa.
Sai wajen karfe Biyar Adnan ya shigo, bai ma je gun Yareema ba gunta ya wuce kai tsaye.
Tana ganinsa ta bata rai, "Ni nayi fushi,na daina Shonka kuma ma mun kunce." Ta karasa maganar tana mika masa hannu alamar su kunce.
Durkusawa gabanta Adnan ya yi ya kama kunnen ya ce, "Afwan Gaaji Beauty kin ga na kama kunne na ko sai na mari fuskata?"
A shagwaɓe ta ce, "E amman kar ka mara da zafi a hankali kuma sai kace zaka goyani yadda baffana ke mun,kuma zaka na zuwa guna da wuri."
Marin fuskarsa ya yi yana dariya ya ce, "To na mara kuma zan goyaki in mun fita, sai kuma me zan yi yanzu ? Kin ga bakiyi murmushi ba."
"Umm umm ni na daina ma murmushi ai kuma?" Gaaji ta fada.
Adnan ya ce, "in dai bakiyi murmushi ba,to ni kuka zanyi ma."
Da sauri tayi murmushi tana, "tom nayi kar ka yi kuka."
, "yawwa Good girl bara in nuna miki wani abu sai mu tafi ko."
Ta ce, "Guduo gu ."
Dariya Adnan ya yi ya ce, "ni fa ba gudou gu bane, Good Boy zakina cewa."
"Tom Gudu bu."
Dariya yayi kawai yana girgiza kai.
Wayarsa ya ciro ya danna video call A WhatsApp likitan da ke kula da baffanta ne ya daga suka gaisa sannan ya bukaci da anuna masa shi.
Nuna wayar ya yi inda Baffan Gaaji yake, yana barci hankalinsa kwance jikinsa har ya fara canjawa.
Tsabar mamaki Gaaji ta kasa magana kusan minti daya kawai ta washe baki tana kallon baffanta nan take Farinciki ya gama bayyana a fuskarta ta ce, "Baffa am Noi ɓanduma? Volwunam,. Anani koiɗum ko?a umman a vawami ko? (Ya jikinka? Ka yi mun magana mana, ka ji sauki ko? Zaka tashi ka goyani?)."
Ta ka baiyi magana ba kallon Adnan ta yi ta ce, "Ka ce ya mun magana ina sho nayi magana da shi."
Adnan ya ce, "ba ki ga barci yake ba? Tunda aka masa aiki bai farka ba sai ya huta sosai inya farka sai mu kara kira ko." Ya karasa maganar yana yiwa likitan Sallama ya katse wayar.
Gaaji cikin yanayin Farinciki ta ce, "Baffana zai ji sauki."
Adnan ya ce, "In Sha Allah yanzu ta shi muje."
Suka shiga Parlourn Uwar Soro suka mata sallama sannan suka fita tare.
A mota ya sata tana ta kalle-kalle da tabe ya koma yawa Yareema magana.
"In ba abun da kake,kadan raka ni wani waje mana?"
"Okay." Kawai Yareema ya amsa.
Ya canja kaya ya fito.
Yana zuwa ya shiga gaban motar, Adnan ya ja su suka dau hanya.
Daga kansa da zaiyi a madubi ya ga Gaaji nata washe baki.
, "Adnan! Kana cikin hankalinka kuwa, Wannan yarinyar fa?"
Adnan ya ce, "Za muje SHOPRITE ne ta sha iska taga abubuwa sannan kuma ina so in mata siyayyan kayan sawa."
"Me zai sa baza ka bada a siyo ba har sai mun fita tare?" Prince Adeel ya fada.
Kafin Adnan ya yi magana karaf Gaaji ta ce, "Ehdin sai anje dani din ina ruwanka ai shi ba dan ishka irinka bane kuma ina shon shi."
Dafe kai Adeel ya yi don takaici yama rasa abun fada.
Adnan ya ce, "zuwa da kanmu da itan ne zaifi wani inya fita da ita za a iya samun matsala."
Daga nan Adeel bai kara cewa komai ba,ban da zafi ba abun da kirjinsa ke yi masa ji yake kamar ya dauki Gaaji ya jefar tsakiyan titi domin ya tsani rashin kunya arayuwarsa,ita kuma ga bakinta kamar barin jinin magana da rashin kunya yake.
Ihbb
Ita kadai da Adnan suke ta surutunsu har suka isa SHOPRITE din.
Tare suka fita duka, suna shiga Suka fara cinkaro da irin Manyan Teddies dinnan da mutane ke shiga ciki.
Ganin abu kamar mutum yana motsi da rawa yasa gaaji ta rikice tuni ta rufe ido tana ihu bata san lokacin da ta kankame Prince Adeel ba.
Saukar wani zazzafan mari kawai taji a fuskarta
Comments,like & Share Fisabillah.
08103080717
[8/9, 12:24 PM] Xayyeesherthul-humaerath🥀: https://chat.whatsapp.com/C1kXo17nLmb7vCXlubtu5o
*AUREN WATA BAKWAI*
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION*
© *Xayyeesherthul-humaerath*
Page-15&16
*Na ce ko zaku ramawa Gaaji marin ne? Na lura kun hasala da yawa😂to meya hwaru ne?🤣*
★★Marin ya shiga jikinta sosai sai da taji canji tun daga kwakwalwar kanta har kafa, wani guntun suma ne ya risketa take hannunta rike da kumatu ban da hawaye ba abun da take kwalalarwa, tuni fuska ta damule da hartsin majina da hawayen dake artabu,Tsigan jikinta duk ya tashi daga nesa ana iya fahimtar cewa ta shiga wani yanayi da ya firgitar da ita.
Adnan ya ce, "Haba Prince? Wai me yasa kake yiwa yarinyar nan abubuwan da basu kamaceta ba, Don kawai ta rikeka sai ka mareta?"
Prince Adeel Muhammad Rohaan Idanunsa sun fito sosai wanda ya kara bayyanar da bacin ransa karara wanda ana iya jiyo sautin bugawan zuciyarsa.
Kau da kai ya yi ba tare da ya takanwa Adnan ba ya koma mota kawai.
Yana shiga ya dafe kansa yana wani irin huci kaman bijimin Sa.
Adnan ya kalli Gaaji tausayinta ne ratsa masa zuciya a sanyaye ya ce, "Ki yi hakuri kinji ba zai kara marinki ba,bude idonki."
Ya karasa maganar yana miki mata hankicif ta goge fuska.
A hankali ta bude idanun domin har yanzu taurari basu daina yi mata shawagin zafin marin da taji ba.
Cikin shashshekar kuka ta ce, "Mu gune ,kuma Allah zai saka mun,mai Idon kuliya kawai ni ba ruwana da shi."
Adnan ya ce, "Naji dai yanzu share hancinki muje ciki in siya miki kayan kawai sai mu koma gida ko?"
Ta girgiza masa kai tana share hanci, tana gamawa suka shige cikin SHOPRITE din, tare suke Adnan ne da kanshi ke zaɓa mata kaya, tana bin bayansa da kalle-kalle, Wani Pad ta gani kato ta dauka ta na, "Aboki ka siya mun wannan burodin zaiyi dadi ko? Baba Uwar Soro na bani irinsa ai."
Adnan na karba ya ga Pad ne