Showing 12001 words to 15000 words out of 19441 words

Chapter 5 - AKAN DADIRO NA BOOK COMPLETE BY OUM AFNAN.doc

yaqi

"...see Ku fad'a me kukeso in Baku Ku tafi,yau nayi aure and am eager with my wife"

"Sannunka mu zakayi wa gadara ko? Ku masu gwamnati ba wuya kunyi taro kun kashe miliyoyi nairori, a rana guda mukuwa da iyalanmu muna kwana da yunwa ,yaraanmu na mutuwa hopelessly... Ina watannan yarinyar taka"

Jikin sulthana ne ya fara 6ari "la'ilaha illallahu Muhammadur rasulullahi (s.a.w) don girman allah karku ta6amun lafiyar d'iyata jaririyace,kome kuke nema zamu Baku,na rasa wancan har yanzu bandaina jin zafin rad'ad'in rasata ba"

Fincikar wuyar rigarta yayi ya daga ta akan qafafunta ya dad'a wanka mata mari ,sannan ya tasa ta zuwa hanyar d'akin ilham da suka barta tana barci...


Wani kukan kura suhail yayi zai shaqo wuyar Wanda ya Dakar masa mata saidai ,da sauri wasu qarfafan gardawa suka banqaresa suka fara kiciniyar daure hannunsa ta baya

Sulthana wani razanannen qara ta saki ganin ta bud'e net din ilham bata ciki
"Na shiga uku sun sacemun yarinyata!!!"
Laluben gidan aka shigayi saidai fayau ba ilham ko sama ko qasa ,hankalin kowa ka gani a tashe yike ,suhail ne kadai ke dura masa zagi suna dukansa da qoton bindiga a gwuiwoyinsa

Wani matashine dake sanye cikin wani irin doguwar hulan saqi baqi da ya rufe ko ina na fuskarsa ,sai aka 6ula wajen ido,hanci da baki, ya dawo daga kichin hannunsa daukeda pilet shaqe da abinci ,yina cinsa yunwa yunwa,sannan ya zuqi lemon kwali da straw...saida yaci yayi manqas sannan ya miqe ya fara kwance belt d'in wandonsa

"Bello,Joseph Ku tale mun waccen jar furen inyi supper a kan ta,kukuma sauran kuje Ku had'o mana kasonmu dasuke Tara mana..."

Da gudu suka nufi gabana suka kifoni suna kiciniya dani wani qara na saki "suhaiiiilll zasu keta mun haddi"

Wani qara ya saki kurum sai gashi ya watsar da Wanda suka rirriqesa ,ya nufo inda Nike gadan gadan "karku ta6a mun mata,she has my hope ,karku ta6ata zan iya baku ko menene ,nidai kawai Ku barni in amsa budurcinta ..."

Tau !! Ya sakar masa harbi a qafa ,qara ya saki ya dafe wajen Yina juya qafarsa a sararin sama

A hankula ogan nasu ya saki belt din wandonsa saiga wata irin lanqwasashiyar dirkeken bura ta bayyana a gadarance ya fara ta kowa gabana nikuma ina shushura qafana ,ina ganinsa a gabana ,na rintse ido na dad'a qwalla qara "suhaiillll"


Cikin taurin zuciya ya dad'a ta kowa a bala'ance,wani ne ya fara saita control din bindigarsa zai d'urma ma suhail din ta baya ba tareda ya saniba

.zaro duk idonta sulthana tayi ,kurum sai ta kwasa da gudu ta manne bayanta da bayan suhail din ,ta rumtse ido "mijinaaaa ka kwantaaaa"


Durumm!!
Suka sakar mata harbi a tsakiyar qirjinta ,wani irin qara duk su ukun suka dauka ,kafin sulthana ta dafe wajen da alburushin ya shiga ta cusa qumbarta wai tana qwaqwan ta ciru ,saidai ina jini ne ya sare mata,a take ta sulale ,tana nanata kalmar shahada....


Wani kuka ya saki mai gunji yaje ya fad'a jikinta "sulthananaaaaa" yawani qwaqume hannunta yina girgiza jikinta...


"Suhail ina ilham d'ina?...suhail ilham dina...suhail ilham ka baiwa hafsyyyyyyy"

D'if halshenta ya karye ta cigaba da motsa bakinta da alamun salati takeyi,a hankali ta saki wuyarta yaraffff shikenan rai yayi halinsa!!!!


"Antyyyyynahhhh"
Kurum saiga zucciyana tana seizing daganan kuma ,nayi wani irin qaqqarfan ajiyar zuciyaaa ,nima na had'iye zuciya ,saigani ba alamar numfashi


"Sulthana nahhh nahh wayyo hafsa ,wayyo sulthana Ku tashi karku tafi kubarni"


"Oga dukfa sun mutu zo mu tafi kaga mun nad'e dukiyoyin gidan"


"Wa? Ai wallahi yanda ya raba qanwata da budurcinta nima saina raba gawar matarsa da budurcinta" ,yina fad'in nan kurum ya keta rigar amarcina ,qarannn ketawar yaji keyyyyyrrrrrr!


Da gudu ya kuma aniyar tahowa dukda shima jini ya fara saresa ,yina ganin jirine amma bayi iya ganin gabansa "yanzu Ku ba musulmai bane,gawar zakaci???"
[8/24, 23:06] Bamalli: *AKDN*
181-186
"Kai sanda kake cin yaran jama'a ka ta6a yiwa irin wannan ranar tanaji? Suhail karigada ka makara ,wallahi ni garuji tunda ka farka qanwata saina farka budurcinta kaima kaji yanda kowa yikeji...me kuke jira kuyimun baya dashi" ya qarashe maganarsa yina doka ma yaran nasa muguwar tsawa


Da sauri suka fincikesa suka fara er cafe dashi,kamar sun samu tamola,in wannan ya bugosa da qafa wannan ma ya bugosa da qafa tacan ,har saida suka Nana hannunsa da jikin qofa .


Shikuma ba romancing bakomai ya sa suka bud'e ni sosai suka daddaureni tam ya zare pant d'ina ya d'aura wannan murginenen buran akan durina yina mirginashi da qyar yina nishi yina qoqarin cusawa saidai girmanta da qanqantan kofar HQ d'ina shi yasasa tsayawa yina murxawa a hankali don son ruwa ya tsatso ko yayi lubricating buran,yanda zai shigeni batareda ya jiwa kansa ciwoba,saidai gabad'aya duk wani ruwan ni'ima dake gangarowa a jikina komawa yayi ya qafe qaffff,sai wani irin huci da tururine yike hurowa ta cikin hujin farjin...


Ta bangaren suhail kam,Yaron oganne ya nunosa da hamcin bindigan "banza wahalalle ,ka tsaya kurum a danci gindin ne kake wahalar damu? What is there eheyyy what is there? Gindin ne baka saba Ciba ,ko kuwa tantanin budurcinne baka saba tsagawa ba,so kindly shut up ,ka barmu muyi aikinmu mufita salin alin batareda mun birkita maka qwalwa ba" ya qare maganarsa yina Sosa masa gashin kansa da bakin bindigar...

Shikam oga garuje ganin ba kafan hudawa ,sai kurum ya yanke shawaran ya danna iya qarfinsa ya shige inyaso aje can a gane...

Yina dannawa da nufin shiga na qwalla wani irin razanannen qara na fara wushishire da qafa ,haka yasashi dakawa gefen cinyata duka


Suhail da tun dazu yike Rumtse da ido ,yina calculating yanda yike gurza bindigar a gashinsa ,yina tunanin mafita jin fitainnanne qarana ya sashi jin wani irin qarfi na shigarsa,saida mutumin ya sakankance kawai ya walkace bindigan a hannunsa ya juya mad'and'anin yafara yi masu aman alsashin da runtsatsen ido ,baima sanin Wanda bullet din ke sama ,kawai ji kake tush!!! Tushh!! Ihu 6arayin suka kama yi ,don itakenan bindiga me kyakyawar zubi ,da sauri ogan ya yi jiga dani ,ya sadada yaciro er ficilan bindigan dake aljihun wandonsa saitanshi yayi dakyau jikake,d'irim ya sakin masa harbi a hannun da yike harbansu... Qara ya saki mai gigitarwa ,Wanda ya sani qarasa farkawa a razane ,na mike a kan qafafuna

"Wallahi tunda kuka kashemun mata saidai dukkanmu muyi mutuwar kasko se naga bayanku"

Abunka da Wanda bai iya harbiba ,ba saiti yike zunduma musu wutan alburushi .

Shikuwa ogan girgiza bindigarsa yayi sakamakon ya jajja kunamar taqi fito da harsashin ,bud'e wa yayi ,wayam halsashi ta qare

"Kai kumu gudu ,wallahi ba bullet!" Ya fad'a yina hanyar qofa da gudu ,suma yaran duk sukayi hanyar qofa don sunsan duk bindigogin hannunsu na katakone akayiwa fenti ,biyunne original to ga Wanda yike cike da alburusai a hannun suhail din

Qofa sukayi saidai saita gurin qafarsu yayi yadinga ratattaka masu wuta...ana cikin hakan kurum sai sukaji jiniyar en sanda ,Wanda suka tsere har sun fice daga gidan a yayinda sauran da ya farfasawa qafa da alburushai suna zube cikin rashin madafa...

En sandan na shigowa tamkar Wanda yanzu aka dawowa da ciwon haka ya fad'i yarafff yina wani irin kuka"sulthana ne yasa kikayimun haka,sulthana ki miqe ..." Kawai a take jini ya idasa sare masa ya kwanta a gefen sulthana cikin halin mutu kwakwai rai kwakwai..."


Tarkatasu en sandan sukayi ,nikuma maqota da suka kawo mana d'auki har suka kira mana en sandan ,ganin an fice da en ta'addan yasa suka shigo suka jani don samun sutura duk da nima kam Bana a hayyacina,da na farko naga yanda falon yike a birkice sai ya tunomun da sanda aka harbi sulthana ,saikuma ya tunomun da murd'ad'd'en buran da nagani a gabana kurum sai in qara sulalewa in some


Yanzu dai an kwashemu dukkanmu zuwa asibiti don ceton lafiyarmu duka,saidai tambaya,ina ilham???
[8/25, 07:17] Bamalli: *AKDN*
190-191


_Hmm gameda comments dinku, I decided in tsaya inyi dan magana, kunga kamar yanda kuke cewa mazinaci bai auran ,kowa face mazinaciya ko mushrika,wai yaya akayi ya auri hafsy?karku manta hafsy ba itace farkon matarsa ba,sannan kuma ma so nawa ansha mumina ta auri fasiki,misalin fir'auna da asiya matarsa,sannan sai kuma masu damuwa akan nasa an kashe suhaila,saidai kuyi haquri ,labarin bazai tafiba saida haka,and Jan hankali na qarshe,ni Bana fara littafi sainayishi a zube,so a script dina ,harga allah fyade akeyiwa hafsy,kawai nayi duba da comments dinkune nasa an kautar just like that,amma to be frank mutane irin suhail sai anyi touching dinsu sosai suke iya shiryuwa,amma dai allah ka shirya mazajenmu yasa su gane...be following you might see other worse in exchange na budurcin hafsy,dolene gaskiya,he must receive the Agony of life_


Zuwa wayewar gari labarin en fashi dinda har yanzu baa gama gano ko suwayeba da suka shiga gidan wannan likitan ,da har suka kashe matarsa,suka gudu da sunanan dukiya kuma suka sace d'iyarsa dashi aka tashi, a yayinda aka kai yaranda sukazo hannu d'akin horo na musamman don Neman gano gaskiya ,har su yi bayanin inda sauran suka 6oye.

A asibiti kuwa surgery aka shigar dashi har akayi nasaran fidda alburusan jikinsa ,nikuma anyi nasaran farko dani saidai fiffuzga da sumvatun da nikeyi yasa ake ta dirka mun alluran barci.


A gidanmu kam sai washe kari da akazo fitar da gawar sulthana ana harhada kan kayan gidan ,kayansu masu datti ana kaiwa laundry aka shiga d'akin ilham shima aka jawo lundary basket dinta don a fiddo kayanta,an fara fiddo kaya saiga qaramin riyo,mai huji huji da murfinsa, nasa kayan wipers dasu tissue na baby acan qasa,xarowa innah tayi ,ana budewa saiga baby ilham bakinta an nane da plastern da ake manne ciwo,gabad'aya tayi yaushi jikinta yayi collapse, da sauri aka dauketa zuwa *Scbu*

Sulthana meyasa zaki tafi bayan nayi duk iyakan qoqarina don tseratar da gudan jinin mu daga kaidainsu,meyasa kika tareni baki barniba sun kasheni in huta da wannan ,azabar ,sulthana zafin rad'ad'in rashinki zai kasheni sulthana ,ki dawo gareni ki fad'a mun wasa kikeyi ba mutuwa kikayi kika barni ba ...hmmm =??aima na San bazata mutuba ,kunjiko barci kawai takeyi tacemun,haba inaaa yama za ayi ta tafi ta bar babynmu just like than,waye zai shayar da ita madaran jikinki....yawwa nagode tawan=?N?jeki qwato enki" sumbatu yikeyi maras kan gado wani yayi kuka ,da hawaye yaro yaro,can kuma ya saki dariya,team doctors ne suka taru don binciken qwalwarsa saidai result shine garau yike tsabagen anxiety, tension da depression ne


**
An sallaci gawar sulthana ankuma sadata da makwancinta ,a kuma ranar en Togo dasu momyn suhail sukazo,mum ta girgiza sosai musamman ganin halin da yike ciki kullum sambatu har tsawon kwanaki uku ba sauyi ,don haka ta yanke shawarar daukarsa ta taxi dashi ko ya warke a can in yasamu kwarartun likitocin da sukafi na nan,a cewarta.


**
Bayan sati uku


Zaman makoki ya watse suhail mumynsa ta bar dashi qasan ,dukda yina samun sauqi ,har ana dan Fira dashi,Abu daya ke dago masa da ciwo ana fara tadin sulthana saiya fara sambatu "allah sarki wai kwazin shikenan ta rasu ko? Yanzu duk wannan gayun nata bazan sake ganiba, iya lalla6a sanin week point d'ina... Oh rayuwa,shikenan ko diyarta tana hannun waye Ohoo...gashi ta tafi tana laluben sanin inda diyarta take,bani Tara sani da ubangiji,amma da na sani nace mata ni na 6oyeta..."


Baby ilham kam umman sulthana ta dauketa ,ta wanke nononta tasha su qaiqayi ruwan nono yazo ta wuce Togo da ita tana shayar da ita


Nikam dama depression ne da firgici yanzu kam lafiya ta kar6eni

**
En fashi kam da d'aya da biyu duk saida suka shigo hannu anan aka gano cewar harda abokinsa Adams a cikin wainda suka hada tuggun makircinnan saboda wani gaba da ya shiga tsakaninsu can ta hanyar Neman matan su,shi suhail ma me riqesa ba,amma Ashe shi yina qwace dashi a rai,har ya hada baki da en fashinsa yakirasu vocation don kawai suyi masa wannan aikin ,saidai kuma shugaban en fashin yina zuwa yaga Ashe shine mutumin da yayiwa kamilar qanwarsa fyade ,a cewar qawayenta amma in areal talk ita takai kanta sai tayi gamo da jarumin buran da ya 6ararrakata ,har ta kaisu da kwanciyar asibiti sanadiyyar Neman maganinta ya fad'a harkar fashi nemanshi yikeyi tsawon rayuwarsa saigashi ankawo masa aikinsa ,a lokacin da ma bai tsammani ba,saidai kuma unfortunately baisamu daukar fansanba gashi an kamasu...


**
Psychotherapist suke jela akan suhail har an samu ya fara dangana da taimakon rubutun dangana da inna take aiko masa dashi jarka jarka.


**
Lafiya tabi jiki har guraren Harbin sun gama warkewa saidai complain dinda yikeyi gameda ciwon hannu musamman inda aka harbesa yasa zaa je ayi masa x-ray din wajen aga meke faruwa,shikuma in a real sense ya gaji da ganin nurses suna wulqawa suna juya masa body Yina had'iyar yawu ,yanzu kullum jijiyarsa a dage take,bayida buri illah yajisa yina nitso,amma ba dama hakan yasa ya rage fara'a kuma kullum yina nade cikin bargo,saboda dakunya ayi ta ganin Abu zanqarqar a wando ba kwanciya ,yanzu har kunya da takaicin jarabarsa yikeyi,to ya zaiyi? Allah shi ya jarabcesa dashi.


.**

The result was sorrowfully out,wai gabad'aya qashin hannunsa ta lalace, ba ayi saurin ankaraba ,har saida cancer ta shiga, Wanda idan aka barsa ba ayi transplanting ba,to motsi mai qarfi zai ringa karyewa,kuma akwai yiwuwar in ya dad'a girma ,ya harbi qashin awazansa ko na kafad'u,so the best alternative shine kodai acire hannunsa duka a manna masa na roba, ko dai a zare qashin hannun , ayi masa dashen wani qashin hannun na wani mataccen da ya mutu da aka ciccire part din jikinsa ana saidawa ,hakan kuwa shine kadai mafita.


Tunda aka fad'a masa wannan labarin yike kuka,shi bayison asa masa qashin matacce a hannu bayan gashi da ransa,mataccen ma da baisan ko dan fashi bane ko wani qasurgumin dan taadddaba ne,da ya mutu akayi part part da sassan jikinsa ake saidawa ba,tunda shi likitane yasan ta hakan ake samun sassan jikin mutum most often

To amma kuma in bai yardaba,na roba kawai fashion ne,yanda yike sandandan bazai ringa motsi da hannunba,ya zama mai hannu guda ,bazai driving ba bazaiyi komaiba gashi dominant hannunsa (hannun dama)

Takaicin da yike sakashi kukan nadama in ya tuna silar daukar fansan zina aka harbesa ,silar dad'addiyar gaba akan macen da suke zina da ita ya rasa matarsa firfir har lahira,silar tseratar da budurcin matarsa ,yayan Wanda ya kar6i budurcinta a titi ya harbesa ,gashi yayi masa illah,yina gani da ransa za'a zare masa qashin hannunsa a tone qasa a Burne, qashin hannunsa ya Rigasa saduwa da ubangijinsa mai ze je ya fad'awa ubangiji cewar shi yayi silar ficewar hannunsa ? Silar zina??? Ya ilahy


Muma a nan Nigeria mun tayashi bakin ciki,saidai dole abbah yasa hannu don a cire hannunsa asaka masa qashin hannun wanin don shine kadai mafita
[8/25, 09:09] Bamalli: *AKDN*
192-195
Anyi nasaran yimasa aikin Allah sarki ,yanzu saura managing transplant din akeyi,don a tabbatar da tsawar qashin a position d'insa har ya warke
Baban Lagos a wannan karon da yaje qasar ,warza warza yayiwa momy ruka akan lallai ta biyosa kurum su dawo Nigeria ,wani abun dole na suhail sai yina ganin mahaifiyarsa kusa,don rashin hakan ne Yasa duk ya lalace ya raina innah,ga kuma auta itama a sangarce take matsalarta rashin kwa6o da rashin isashen ilimin addini,amma wannan ma bashine kadaiba,yanzu girma ta kamasa bazai iya zirga zirgan flight ba kamar sanda yikeyi da quruciya, ga tenure d'insa ya kusa qarewa ,yinaso daga wannan karon ya daina fitowa siyasa.
Dole badon ran momy yasoba tayi sallama da en uwanta suka rankayo duka gida Nigeria,tunda itama sosai laluran suhail ya motsata,ta gane dan Adam ba abakin komai yikeba ,in ya samu naqasa lucky enough da kudi ,da haka zaa yanke ya dawo Mara hannun qarfi da yaji

**
Suhail kam ,sumul luqui ya dawo Nigeria in baa gaya makaba ,bazaka ta6a sanin an masa dashin qashiba ,saidai in kaga tabo ,ko kuma in ya danyi aiki sosai ,ko ya gaji yikan tashi masa time to time,in yasha magungunan ga6o6i sai yasamu relief.

Gidansa kam da sukayi rayuwa da suhail ko hanyar be qara biba ,don a cewarsa in ya tuno ko gidan ne,har hantar cikinsa karkad'awa yikeyi ,gani yikeyi wannan baqar gidane,in ya koma wasu mugayen abun ne zasu cigaba da bibiyar rayuwarsa .Gida mai kyau,ya sa akayi furnishing mana aka kuma tsaida ranar tarewa ranar da sulthana ta cike wata hud'u

**
Su kwazin suma tun sanda sukaga abunda ya faru da suhail sukayiwa Kansu qiyamul laili ,yanzu duk sun fidda mazajensu aure za ayi masu da sun qare makaranta.

**
Finally Alhmdllh yau muke sake tarewa a sabuwar gidanmu,bayan anyi sadaka en uwa sun tattaru anyiwa sulthana addu'a ,an rarraba Qur'anai da suna da hoton sulthana a bayan Qur'anan allah ya kai ladan duk Wanda ya karanta kabarinta.


Tun safe en uwa da dangi suke rububin zuwa ganin gida sai dare ,suhail yazo da kansa ya d'aukeni muka taho mu kad'ai a motarsa.


Ba qarya nasha gyara,fiyeda Wanda innah tayimun a baya,don a wannan karon sunada historyn harijin namiji na aura dole ayimun gyaran tsaf ,don shine zaisa in riqesa karyabi matan waje...lolz ,suhail duk kunyar en uwansa yikeji ciki kuwa harda ni saidai yayi reserving duk wasu bala'un sha'awarsa a kai na yau d'innan in muka had'e.

Tun a mota ya fara jifata da wani irin kallo mai sukurkuta lissafin mace,Wanda ni kaina ban ta6a ganinsa a irin wannan yanayinba ,Jiki na ne ya dan mutu tsoro ya soma shiga ta,dukda magungunan da aka tsumani dasu yasa ,ko zama bani iyayi dakyau,sai inji kamar ana tsikarata ,ruwa kam saidai in ta canja pants akai akai ,ni sha'awa ma yina nemar sukurkutani,6urum Nike jira in badakai ,amma kallon da yayimun kadai ya tunomun da watannan murdaddiyar buran tasa da na Dade ina mafarkinta,yau fa itace zai cini da ita,ta zama mallakina halak malak,yau akanta zanyi shawagi oh my god...fat fat fat naji durina yina qara yina matsewa waje guda

"Amaryata kin sha qamshi,wannan haka yike ,amma ni a wajena na canja wannan Karin maganan hausawan ,just zaifimun sanyi a rai ince amaryata tasha gyara,,,don fa ni din Jan gwarzon namijine,qugunki yayi qwarin da zai iya d'auka ta kuwa ,bari muji"

Ya fad'i yina sakin kambin ya cafko quguna ,yina jujjuyawa ,kunya naji sosan gaske,shi matsalana da mutumin nan bai iya hirar arzikiba shidai maganar buraa ,buraa dai

"Eh qugun nan dam yike ,may be ki iya=??" ya fad'a cikin sigar zolaya da

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login