Showing 141001 words to 141632 words out of 141632 words
Chapter 48 - Duk Karfin Izzata Book Complete Hausa Novel By Star Lady .txt
chikin fushi da tsawa Aryan ya fara magana " Aunty farida daman yarinya nan tana wajen ki!? Daman ashe za'a iya haɗa baki dake a chutar dani!?why zakimun hakan!? Why!?
"Aryan yanzu dai duk ba lokachin yin wan nan maganar bane kaji pls kusan abun yi da wuri idan ma sache ta akayi to kuyi sauri fara neman ta tun wayan da suka sache ta basu yi nisa ba"
Chikin tsarkewar murya yace "yanzu dai kiyi sauri ki bar wajen ki ɗauki junior ku koma gida gani nan zuwa yana gama faɗin hakan batare da ya jira amsar taba ya katse wayar, sauri sauri ya chiro wayar sa daga aljihu ya fara kiran layin Shahram
Bugu ɗaya Shahram ya ɗaga tare da faɗin" hello sir" "Shahram ku shirya min jirgi zuwa Maiduguri yanzun nan nan da 10mnt zan zo yana gama faɗin hakan ya katse kiran batare daya bi ta kan kowa ba ya fice daga masallaci, da alama ya manta dasu Abba yazo dan baya chikin hayyachinsa
Har ya kai wajen moton chin su sai kuma yaji wayar Abba dake hannun sa tana ringing, tsaki yaja tare da miƙawa ɗaya daga chikin sojojin sa wayar akan ya kaiwa Abba ansar wayar sojan yayi da sauri ya nufi chikin masallaci shi kuma Aryan ya shige chikin mota tare da bawa driven sojan umarni akan sutafi batare da bata lokachi ba sojan ya tada motar da gudu suka bar masallaci
Abangaren sojan kuwa yana shigowa chikin masallaci ya miƙawa Yusuf dake tsaye ta bakin kofa wayan Abba dake ta ringing tana neman ɗauki, ansar wayar Yusuf yayi ganin sunan Ammi ne yasa yayi saurin daga kiran chikin ruɗu da tashin hankali Ammi tafara magana "ranka ya dade kuyi sauri kuzo Allah yayiwa lamrat rasuwa, ai Yusuf bai san lokacin da yasaki wayar Abba ta faɗi kasa ba, a sukwane ya juya ya fice daga masallaci.
Ɗagowa Abba yayi yana kallon Bgs dake tsaye yama kasa magana mamaki ne ya kama Abba wai yau ɗaya daga chikin ƴaƴan sa ne ya suma amma Safras yake tsaye haka kamar ma bai san ana yi ba lallai yau da alama ran maza ya ɓachi sosai, chikin sanyin murya Abba yace "Safras kazo ka ɗauki Aiman ka kaimin shi mota mu wuche asibiti ko
kamar daman jira Bgs yake amasa magana Chikin fitar hayyaci da karfi yace "No Abba No me yasa zakamin haka kasan duk duniya ba wan da na tsani gani kamar yarinyar nan ni kwata kwata ma banson Auren ban son ganin mace kusa dani suna da rauni Abba wlh ka chucheni ka gama dani Ni ba zan zauna da itaba gaskiya dan haka na sak...✍️
To masu karatu nan na kawo ƙarshen book 1 masu son chigaba da karanta littafin duk karfin izzata Naira 300 kacal 👌 kuyi payment ta wan nan account din 3167987863 first bank Musa fatima zahra sai ki turo receipt ta wan nan number 09162620621 har kullun takuce Princess teema Star Lady more love
Akoi fa chakwakiya shin wanene zai hakura ya barwa ɗan uwan sa diyana? Yaya Bgs zai karke da Abba akan hiyana? Shin inama diyana take waye ya sache ta? Me ya samu lamrat? Yaya ma komar Ahmad da hiyana? Yaya Fahad zai yi da Auren Amrat? Duk wan nan amsoshin suna Book 2 sai mun haɗu karku bari abaku lbr yanzu asalin wasan zai fara
💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖
*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(Star Lady)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)
*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)
*5,YA FITA ZAKKA*
by(mum Sayyid)
*Baby*
By (Mhiz innocent)