Showing 1 words to 112 words out of 112 words

Chapter 1 - WUTA SALLAU Dariya Zallah Hausa Novels 20 by Yahya Garba So .txt

Yahya So   

22 Dec 2024

1833

Kundin Dariya Zallah
**+*+ FILIN RAHA**+*+


Jama,a assalamualaikum barkanmu da
```🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣wata matace mijinta yace mata zaiyi aure tayi shiru da bakinta batace komaiba harbiki yazo duk sanda yasamu kudinsa sai yasiyo kayansa yakawo mata yace gashinan ta Tara masa Koda yaushe anahaka saida yatara dayawa rannan saiya kawo dubu hamsin yace tahada dakayannan ta ajiye tace masa to bayan yatafi tasamu kudinnan ta gutsitstsirasu tazuba abuhu Ashe duk kayan dayake siyowa haka take musu tazuba abuhu saida yadawo yazauna yace mata to uwargida kayan amarya ankai mata sunje gidansu wadannan dakike tarawa Kuma nakine da kudin siyayyar dazakiyi gasunan awurinki kiriqe nafita wayyyyyyy yazakiyi idan kece 🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣mata arage kishi😜😜😜😜musamman Wacce take karantawa```

1

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login