💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 WRITING BY *BAGUDO& MIMI'S QUEEN* WATTPAD @HAUESH https://my.w.tt/jsnT09F *In the name of Allah the most gracious the most merciful* 🅿️01 Zara-zaran yatsun hannunta wanda suke sanye da zobina masu matukar kyan gaske da d'aukar hankali ,idona ya soma hangowa sanadiyyar motsa hannun da take tana juya stearing tana ɗan kad'asu lokaci-lokaci saboda wak'ar dake tashi a cikin Motar, tare da fitar sautin siriryar muryarta me dadin saurara. 'I don't care who you are, where you from what you did as long as you love me'. sautin dake tashi kenan a cikin motar na Back Street Boys wanda take marming kamar ita tayi shi. yayinda a hankali take motsa lips dinta kamar batason motsasu, gefe guda kuma zuciyarta ke bugawa da matsanancin karfin gaske wanda ta rasa dalili faruwar haka tun safe ta tsinci kanta cikin tsanani faduwar gaba .. Shiru motar baka jin sautin komai sai na qarar sautin wakar dake tashi a hankali ta ɗauki hanyar TANWER HOSPITAL dake Ikeja in side ... Kyakkyawar yarinya ce ajikin farko siririya mara kiba mai kyakkyawar fuska dake ɗauke da siririn hancin Kamar an zana mata shi ,mai dara daran idanu dake zagaye da gashin ido da gira , ba'a iya ganin kwayar idannunta saboda Black sunglass dake sanye a face dinta ita ba fara bace haka Kuma ba za'a kirata da baka ba chocolate colour ce me kyan gaske kamar ita tayi kanta dan rashin kibarta qara mata kyau yayi adalilin dukiyar fulaninta dake cike bam da qirjinta ,yanayin fatar jikinta kawai zaka kalla kasan daga irin gidan data fito dan asalin kamala ta ya'yan masu arziki sun zauna mata ajiki babu karya ,kayan jikinta kuwa tun daga kan rigar jikinta takalminta handbag har zuwa kan agogon dake d'aure a tsintsiyar hannunta tsadaddun gaske ne .. Lokaci guda sautin Motar ya sauya 'Cardi! Cardi!......wooo Leave a bitch alone....' da sauri ta dannah receive batare data kallah wanda ke calling d'in nata ba. "Tan Baby". Da sauri jin me kiran nata yasa ta kalla inda wayar ke ajiye tare da yatsina fuskarta sannan ta kai hannu ta ɗauki bluetooth ta manna a kunneta ta cigaba da tuki batare da tayi magana ba . "Kina ina? "Ya tambaya cikin low voice kamar yana ganinta. Tabe 'yan kananun lips d'inta tayi tana yatsina fuska sannan tace "Why?". Ta tambaya cike da jin haushin tambayar daya mata tana kara tsura ma wayar ido , ya sauke ajiyar zuciya kamar yana kallonta. Batare data ankara ba steary d'in hannunta ya kubce mata sai ji tayi Motar ta yi wani irin juyi , kasa controlling d'in steary din tayi take motar tayi kan wani matashi wanda yake shirin tsallakawa. "Move aside move aside!". Abunda take iya nanatawa kenan tuni glasses din dake manne da idannunta ya cire batare data ankare ba. Idannunta ya firfito waje shima ita yake kallo yana kokarin janyewa yana daga mata hannu alamun ta kauce cikin rashin sa'a saida ta dan goge shi sannan ta tafi ta bugi wani gini dake gefe. "Innalillahi!". Kalmar daya furta kenan yana kallonta wacce tuni kanta ya bugu da steary din tare da samun makwanci akai. da sauri yayi kanta ya bude murfin dake gefenta. "Baiwar Allah baiwar Allah! Ya fada cikin rude'wa ganin jinin dake diga daga goshinta tana kallonshi tana lumshe ido alamun tana so ta mishi magana, amma ina tuni idannunta suka rufe ta kasa aiwatar da komai , tunda yake bai taba ganin macen data mishi kyau ba irin ta, kallonta kawai yake baya ko kifta idanunshi yana jin zallar bacin rai na ratsashi "ko tunanin me take da har take ƙoƙarin ganganci da rayuwata da tashi rayuwar ? a hankali ya ja tsaki yana furzar da iska mai zafi . "Hello! Hello!! Hello Tan!!! Talk to me baby me yasa kikai shiru? Are you alright?". Duk na cikin wayar ke wannan surutan kyakywan matashin dake tsugune gefenta ne yaji wadan nan tambayoyin bai bada amsa ba inda yasa hannu ya shiga kiciniyar cire seat belt din dake zagaye a jikinta dan a samu a bata taimakon gaggawa. "Bawan Allah kasanta ne?". 'Daya daga cikin jama'ar da suke tsaye a gun ya tambayeshi. Girgiza kai kawai yayi yana ƙoƙarin taimaka mata har yayi nasarar ciro ta da taimakon wasu daga cikin mutanen dake tsaye a gun suka sata a keke naphep dan ta samu taimakon gaggawa sun so ya bisu akaita asibiti amma yaki sai ma ciro wayarta da da yayi, ya basu koda za'a kirata. ya rufe mata motar , ya bude jakarta domin saka key din motar a cikin nan idanunshi suka ci karo da ID card d'inta batare da bata lokaci ba yayiwa mutane bayani "da alamun malamar likitanci ce ya mika musu jakar sannan ya ɗauke kyawawan idanunshi akanta ya saukesu akan wrist watch din dake daure a tsintsiyar hannunsa it was 9:00 pm dot tsaki ya ja sannan ya kama gabansa saboda kiran gaggawa daya samu ya shiga motarsa jikinsa a matukar sanyaye yana mamaki yadda mutane suke careles da rayuwarsu tana tuki tana waya ya sake jan tsaki .. Kai tsaye asibiti dake rubuce ajikin ID card d'inta suka nufa daita batare da bata lokaci ba likitoci suka soma bata taimakon gaugauwa mafi yawan mutane dake tsaye akanta abokan aikinta ne waɗan da ke karkashinta rike da faranti silver wanda malaman lafiya ke amfani dashi bayan an gama bata kulawa duk suka watse suka barta dan ta samu huta. Tafita kaɗan yayi ya karaso gidansa dake magodo estate yayi hon a bakin tangamemen get din gidan mai gadi ya bude masa get da sauri ya sanya hancin motarsa kai tsaye inda aka tanada domin ajiye motoci ya nufa yayi parking ya kashe motar ya fito ,fitowarsa ke wuya kananan yaransa suka shiga kawo masa gaisuwa hannu kawai yake daga musu yana tafiya batare daya tsaya ba , a babban parloun'nsa ya iske abokan aikinsa kuma manya aminansa suna zaune zaman jiransa ,kallo ɗaya yayi musu ya dauke kanshi ya shiga d'akinsa wanda ya tsaru matuka kamar irin dakunan ya'yan turawa ,kana kallon d'akin kasan mammalakinsa mutun ne mai natsuwa , dan komai a tsare yake sannan duk abun amfaninsa na ajiye a mazauninsa very neat, haka zalika gadonsa a gyare yake da had'ad'd'en zanin gado mai matukar kyau da ɗaukar ido , kamshi turare jikinsa dana airfreshner ne haɗe da sanyi ac ke wa duk wanda ya shiga dakin tarba na musamman , komai nashi a tsabtace yake kasancewarsa mai tsananin tsafta baya son duk inda zai shiga yaji wari sannan baya son shaƙar wani abu sabanin kamshi duk cikin ya'yan dakinsu ya kere kowa agurin tsafta haɗe da kamala da natsuwa uwa uba kyau , domin shine ya tattara asalin kyawun iyayensa yana karasa shiga bedroom dinsa ya cire rigar dake sanye ajikinsa yana kallon inda motar yarinyar ya goge shi ya kai hannu ya shafa haɗe da furta "ashhhhhhh sannan ya shiga bayi yana jan farin towel, lumshe idanunshi yayi saboda shi kanshi bayin ya tsaru iya tsaruwa ko'ina a bushe tamkar wani bil'adama baya amfani dashi tsayawa fadar tsaruwansa ma bata lokaci ne . Ruwa ya sakarwa jikinsa yana mai lumshe kyawawan idanunshi waɗan da suka wadatu da zara zaran gashi gira dana ido , a hankali zuciyarsa ke samun natsuwa saboda ruwan dake sauka a sansar jikinsa ,yayinda gefe guda kuma zuciyarsa na tariyo masa shirinsu na gobe ,duk sanda zasu fita aiki sai ya tsinci kanshi cikin tsananin farinciki saboda nasarar da yake samu ,bai taba shirya aiki batare daya samu nasara ba ,duk runtsi duk wuya duk gumurzu da za'a yi haka zai yi nasara tare da aminansa ,wani kyakkyawan murmushi ne ya subuce masa wanda shi kansa yasan na nasarar da yake samu ne a rayuwarsa ,cikin kankanin lokaci ya gama wanka ya fito yana goge sansar jikinsa da karamin whit towel dake rike a hannunsa , shiryawa yayi cikin wasu kananan kaya marasa nauyi black niker da blsck shirt ,ya feshe ilahirin jikinsa da turare sannan ya fito zuwa inda abokansa suke .. Tsaye yayi a tsakiyar parlou'nsa yana binsu da kallo ɗaya baya ,su jabir kamil Jibril Anas zaune zaman jiransa sai kananun yaransa dake tsaye cike da girmamawa agbako , eku remo , yar aduwa ,magnet scorpion suna ganinsa duk suka gyara idanunsu na kanshi kafin daga baya ya soma magana a natse kamar koda yaushe, muryara na da matukar sanyi da dadin sauraro haka yanayinsa ,sai dai shi din *JAGUWA* ne agurin aikinsa kamar yadda aminansa ke faɗa masa wanda asalin kwazonsa ne yasa aminansa suka bashi wannan sunan..... A hankali ya k'arasa inda system dinsa yake akan table din dake zagaye da ma'ajiyar abun shansa danginsa win da sauransu duk wani launin abun sha zaka iske shi agurin sai dai not alcohol ,hannuwansa duka ya zuba cikin aljihun short nicker , idanunshi na kan system ya cire hannunsa daya ya kunna system yana duba wasu mahimman bayanai daya danganci aikinsu na gobe .. Sosai mutanen dake zaune a parlou'n suka maida hankalinsu garesa suna sauraron bayaninsa "magnet jaguwa ya kira sunan daya daga cikinsu yayinda kwayar idanunsa still ke kan system "ka kula sosai ta bangaren da kafi karfi akai bangaren katse wutar lantarki cikin sauki na sanka da shegen wayo kamar ni nan yayi maganar yana nuna qirjinsa dake murd'e tamkar dan dambe , "na ji dadin yadda kasamo mana duk wani motsinsa da lokacin da yake dawowa gida da dai komai nashi, na jinjina maka matuka daka san komai nashi cikin kwana ɗaya tal ". ya k'arasa maganar yana nuna shi da yatsan hannunsa daya ,daidai lokacin da magnet ya buɗe bakinsa " godiya nake boss , wannan duk mai sauki ne ai duk cikin alfarmar zama tare da kai ne , wannan mutumin yana da yarinya kwaya daya , a yanzu kafin nazo na samo mana wannan labari yana matukar sonta tamkar ransa, akanta zamu iya samu duk abinda muke bukata daga garesa . shiru jaguwa yayi yana sauraron magnet kafin a hankali ya sauke naunauyen ajiyar zuciya da karfin gaske yana mai kai hannunsa daidai satin qirjinsa yana shafawa yana lunshe sexy eyes dinsa "okay wannan ma wata dama ce sannan ya tsaida idanunshi akan eku remo "kai akwai dakarun dake tsaye a bayan gidansa wanda kaine zakayi aikin da zanu samu damar shiga gidan ta kofar baya "Yes boss karka ji komai komai zai tafi yadda zakaji dadi , ya gyada kai ya kalli agbako tun kafin jaguwa yayi magana yayi saurin cewa " datse na'urorin dake aiki a gidan mai sauki ne boss , nan ya shiga basu umarni matakin da kowanensu zai taka "ku kula sosai karku bar inda na umarceku sai da izinina kowa ya tsaya akan aikinsa , jabir yace "amman akwai tsaro mai karfi agidan fiyye da tunaninmu "babu abinda zai faru ku kwantar da hankalinku muddin ina tare daku zaku tsira numfashi suka sauke atare , sannan ya rufe system dinsa ya nufi kofar fita ta baya zuwa haraban gidan hannunsa daya soke cikin aljihunsa duk suka mike yaransa suka kama gabansu . jabir anas Jibril da kamil suka biyo bayan jaguwa suna cigaba da tautaunawa har suka karaso gurin shakatawa jaguwa ya tsaya yana duban Anas "Anas na sanka da shegen son mata dan.. "babu abinda zai faru ya katseshi ta hanyar fadar haka idanuna akan aiki ne kawai ,bazan d'ana ba ya k'arasa maganar yana murmushi "gara da ka tuna masa dan sai yayi mana shirmen nasa daya saba inji cewar jabir , Anas ya kai hannu ya doki kafadar jabir "banason wulakanci me kuka maida ni ? "Shikenna ni kowa bana wucewa ya karasa maganar Yana Jan tsaki kana ya wucesu , kowanensu ya juya ya nufi motarsa suka bar jaguwa yana tunani fuskar yarinyar d'azu . A hankali ya shiga had'u fuskarta "ko a wani hali take ? ya furta Hakan a kasan ransa , tsaki ya dinga yi saboda haushi dan ya san saboda soyayya ta samu wannan accident din ,a hankali ya runtse idanunsa yana juyawa ya koma part dinsa ya kwanta flat akan gado , ko cikakken minti goma bai ba yaji ana kwankwasa kofar dakin "come in " ya fada cikin muryarsa mai sanyi da kuzari . turo kofar dakin aka yi , ya ɗan bude idanunshi zahra ya gani tsaye fuskarta dauke da mmurmushi sanye take cikin gren t shirt da black trouser ,zahra ya faɗa jikinsa a sanyaye , da sauri ta faɗa jikinsa tayi hugging dinsa cikin rawar kai tace "missed you so much baby , hannu yasa yayi hugging d'inta shima yace "me yasa kike biyo dare kin duba lokaci kuwa ?murmushi tayi tace "akanka babu abinda bazan yi ba hatta iyayena zan iya barinsu akanka ta karasa maganar tana kamo lip's dinsa "amman ki dinga kirana kafin kizo ya fada a takaice "shiiiiiiiiiii ta katseshi tana cire kayan jikinta cikin sauri da rawar kai ta soma kissind dinsa tana cire masa kaya har tayi nasarar rabashi da komai nashi duk yadda yayi daita ta barshi taki tana tabo masa guraren data san da zarar ta taɓa zai hau network , tana ganin ya fara lumshe idanunshi ta zira jijiyarsa cikin bakinta ta soma sucking dinsa cikin wani irin yanayi tana tsotsa hujin jijiyarsa tana had'iye miyo ,kusan minti shabiyar tana fama aikin tsotsan kan joystic dinsa tana laylaya dick dinsa har yayi release a bakinta batare data cire bakinta ba sai data tabbatar da ya samu gamsuwa a daidai lokacin da wayarsa ya fara ringing , tureta yayi kadan daga jikinta ya dauki wayar Yana dubawa ganin mai kiran yayi saurin manna wayar a kunneshi jikinsa a sanyaye " yaya barka da warhaka ,baka yi bacci ba Abbas ? "ina shirin yi kenan nace na kiraka naji muryarka dan bazan iya bacci batare dana ji muryarka ba ?murmushi jaguwa yayi kadan yace "i love you Abbas kana sona dayawa "dole na soka fiyye da komai yayana ya karasa maganar kamar zai yi kuka i know you love me so much nima haka , kaje ka kwanta bai jira abinda zai ce ba ya kashe wayar saboda abinda zahra take masa a qirjinshi zuwa mararsa , Kallonta yayi fuskarshi a hade itama ta kalleshi cike da shagwa'ba "baby second round plz I need you ,a fusace ya ja tsaki ya dauki towel ya nufi bayi yayi wanka ya fito tana nan tsirara kamar yadda ya barta ransa a bace yace "me nene haka ? "zaman me kike yi har yanzu ? Tasowa tayi ta matso kusa dashi tashiga yawo da hannunta ajikinsa "nasan wannan dadin daka ji bai isheka ba me yasa bazakayi sex dani ba ina matukar bukatarka , a fusace ya tureta ajikinsa ta faɗa kan gado sharaf "ki saurareni maza ki tashi ki kama gabanki tun dare bai yi miki ba ya k'arasa maganar yana nuna mata hanyar fita da hannunsa , sanin halinsa yasa tasa kayanta dan zai iya mata dukan mutuwa , duk da kasancewarta buduwarsa da sukayi tsawon shekaru tare daita Hakan Bai Hana yayi mata rashin mutunci ,ficewa tayi daga dakin ranta a bace "stupid ya fada yana fadawa kan gadonsa, a hankali bacci ya daukeshi .. tanwer ta dade tana bacci kafin ta d'anyi juyi tare da d'an ciza lebenta. "Ashhh!". Ta furta a hankali tare da kai hannayenta duka biyu zuwa goshinta saboda zafin da take ji tana d'an ciza lebenta. A hankali ta bud'e manyan idannunta wadanda ke kallon sama, a natse ta soma bin d'akin da kallo bandage din dake nannade a goshinta da da'kin ya tabbatar mata inda take, nan take ta soma ganin flashback din abubuwan da suka faru da ita da sauri ta tashi zaune. "Washhh!". Ta furta da karfi saboda zafin da taji , Runtse idannunta tayi saboda azabar da take ji a kanta saboda buguwar da tayi da steary mota . mahaifiyarta da mahaifinta ne suka shigo dakin cike da matsanancin tashin hankali ganinta zaune yasa dukkaninsu suka shiga sauke ajiyar zuciya haɗe da karasowa inda take zaune , suka sakata a tsakiyar su suna binta da kallo yayinda mahaifiyarta ke shafa fuskarta cike da soyayya . "Tan........ Tanweer! Meya faru are you alright? Garin yaya haka ta kasance ? I told you ki dinga driving da kula but you don't want to heed me ,to ga irin ta nan yanzu me....". "Zainab!". Ya Kira sunanta yana kallonta cike da kulawa. Jin yadda ya kira sunanta yasa ta koma ta gyara zamanta batare da ta kara cewa komai ba sai kallon Tanweer da take cike da damuwa . "Baki ji me Doctor yace ba?". Ya cigaba da magana, tabe bakinta tayi alamun bata ji dadin maganar tasa ba. Tanweer na zaune tana saurarsu sai dai tunaninta na kan kyakyawan matashin da idannunta suka nuna mata a wanin da suka gabata , tayi nisa sosai cikin tunaninsa , runtse idannunta tayi inda take ganin abun kamar yanzu yake faruwa pink lips dinsa da sajen fuskarshi yafi komai burgeta, yadda yake motsasu lokacin da Motar ta nufesa. "To Alhaji inban ji lafiyarta ba nawa zanji? Dan bakasan yadda naji bane yau walh , karka manta ita kadai Allah ya bamu we are bond to be worried when anything happens to her, what if we loose her?". Ta tambayesa cike da damuwa kamar zatai kuka. "No!". Ya fada tare da jan numfashi Kallonsa take da dara-daran idannunta masu kyan gaske dan banda girma daya soma zuwa mata komai nasu iri d'aya ne da Tanweer, har taso tafi Tanweer din kyau. "Nasha fada miki ki daina irin wannan maganganun dan basu da wani amfani, kibar ma Allah komai babu abunda zai faru da Babynmu Insha Allahu together we will take care of her". Ya karasa maganar tare da murmushi kan fuskarsa ya riko hannunta duka yana motsa su cikin nasa. Lumshe idannunta tayi, hakan ya bashi damar shafar kumatunta ,Bud'e idannunta tayi da sauri tuna d'iyarsu nagun suka sakar ma juna murmushi me sauti. Kallon Tanweer sukai wacce tayi nisa a duniyar tunani sosai kamar bata gun. " Hye Tan!". Momynta ta fad'a lokacin data riko yatsun hannunta cikin nata ? A tsorace tanwer ta dawo daga duniyar tunanin nata ,saboda tsoro daya shigeta kar ace ta kad'e handsome din nan. Hawayene suka soma sauka kan kuncinta wanda hakan yasa Dady saurin tashi tsaye daga kan kujerar da yake zaune. "What! Meyasa babyna take kuka? Innalillahi wa'inna ilahir raji'un!". Cike da damuwa yake maganar. "Tanweer meyasa kike zubda da hawaye? Me kike rasa?". Momy ta jero nata tambayoyin. Sauka daga kan bed d'in Tanweer tayi da sauri tana share hawayenta taja takalminta data gani a gefe ta saka. Tana shirin fita Momynta ta sha gabanta. "Momy please, dan Allah kibarni in duba wannan saurayin na kade'shi". Abunda take fada tana nanatawa kenan, da kyar suka lallabata ta koma ta zauna. "But Momy Da...". "Salamu Alaikum". Sallamar Dr.Mansur suka ji kamar daga sama, daga kai tayi da sauri ta kalleshi. "Doctor ina mutumin dana kad'e?". Ta tambaya tare da tsura mishi ido. Kallon ministet alhaji Abubakar dake zaune yana kallonsa yayi ya maida dubansa kan Tanweer wacce tayi narai-narai da idanu tana kallonshi, ya fada'd'a murmushinsa. "Alhamdulillah Alhaji, yanzu zaku iya tafiya da Dr.Surayyah dan jikin nata da sauki sai magunguna da zaku kar....". "Doctor!". Ta Kuma kiran sunansa wannan karon fuskarta ba walwala sam. " Tan Baby, why not you forget about all this things bakiyi hiting kowa ba, ke kadai aka kawo hospital and you are the only one that got injured so kiyi hakuri calm down my baby". Momy tafada tana dan matsa hannunta cike da kulawa. "But Mo...". "No But Tanweer, maman ki gaskiya ta fada miki ba wanda kika buge and karki manta kece mai wannan asibiti din a matsayinki karkiyi spoiling dinshi da irin wadan nan abubuwan kinji". Mahaifinta ya k'arasa yana mata murmushi. Yatsina face dinta tayi nan ta soma tunanin ko gamo tayi dan ita da gaske taga lokacin da tayi hitting dinsa, sai dai Kuma su duka bazasu mata karyaba. "Oh my first day is terrible". Ta fada lokacin data koma da baya ta kwanta kan bed din tare da rike kanta. "But you did well, dan hospital d'in nan sai maganar ki ake kinyi matuk'ar bamu mamaki you know so much about your work gaskiya Allah dai ya taimaka ya k'aro mana irin ku a wannan k'asar tamu". Dr. Mansur ya fada cike da fara'a. "Wow that's good! Dole muje gida ayi celebrating d'in wannan ranar". Alh.Abubakar ya fada cike da jin dad'in kalaman dr.Mansur. "But Dady nayi accident fa". "So what? We will still celebrate this day tunda you are safe Alhamdulillah. Nan Dr.Mansur yayi rubuce-rubucensa ya basu sukai sallama, kiran Nurse yayi ta karba dan karbo musu drugs din kafin su shirya. Cikin kankanin lokaci suka bar hospital suka nufi gidansu. Duk yadda minister yaso ayi celebrating tanweer taki hasalima zamanta tayi a daki akan stool tana kallon window batare da tasan me take tunani ba ji tayi an tabata a firgice ta juyo ta kalli bayanta Ibrahim ta gani tsaye ...... DARLING'S 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 WRITING BY *BAGUDO& MIMI'S QUEEN* WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim https://my.w.tt/lcJskJdtpbb 🅿️02 A firgice ta juyo Ibrahim ta gani tsaye a bayanta yana sakar mata murmushi, ta yatsina face d'inta tana kauda kanta gefe ,tsaye yayi yana kallonta gabansa na wani irin fad'uwa, musamman daya tuna shine dalilin accident din da tayi. Cike da sanyin jiki ya k'ara matsowa daf da ita ya rage tsawonsa har tana iya jin karar bugun zuciyarsa da hucin numfashinsa a gefenta, runtse idannunta tayi ta juyo zata mishi magana karaf idanunsu ya tsarke cikin juna har saida hancinsu ya da'n gogi juna. Tsura ma juna idanu sukai kafin daga baya tayi ko'karin da'uke kanta shima yaso yin hakan sai dai ya kasa aiwatarwa, sake juyo daita yayi akayi rashin saa hancinsu ya goge juna kanta ya bugi goshinsa . "Ouch!". Ta furta a hankali cikin Jin zafi ta kai hannunta kan bandage din dake zagaye a kanta. "So...sor...sorry!". Ya fada a rikice , ta tsura masa Ido tare da lumshe masa Ido tana radadi , idannunsa ya runtse Shima kamar ciwon a kanshi yake , ware idannunta tayi a hankali tana kallon yadda duk yabi ya rud'e yake bata hakuri a natse ta samu guri ta zauna tuni Shima gwiwowinsa suka mazauni a gabanta Yana kallonta kmr ranar ya fara ganinta . "I.B!". Ta Kira sunansa cikin sassanyar muryarta kamar yadda ta saba kiransa, lokaci guda ya d'ago rinannun idannunsa ya zuba mata Yana kallonta itama shi take kallo cike da tsananin tausayawa."Tan I am really really sorry for causing you so much troubles on your special day". Ya fada yana kallonta cike da kulawa da nuna lallai yana nufin abunda yake furta mata har cikin ransa. Lumshe idannunta tayi ta bud'e a hankali " Hey is not your fault kawai haka Allah ya tsara karka yi blaming d'in kanka akan accident din Dana samu ". Ta fad'a tare da kauda kanta gefe dan ko kada'n batason ganin irin wannan yanayin nasa , dan yana karya mata zuciya . "ni ne naja komai Kinga dole nayi blamed kains akan abinda ya faru idan ban kira ba a wannan lokacin ba this wouldn't have happened to you , nayi diverting attention di'nki I am very so......"."Oh my god I.B!"ta sake fada cike da bacin rai idannunta a rufe. "I am s...". "I know you are Kuma nayi accepting kaima kayi hakuri". Ta faɗa lokacin data tashi tsaye tana binsa da kallo shima tashi yayi suka kalla juna murmushi ya sakar mata. Da sauri ta da'uke kanta tare da shooking d'in kanta da murmushi me sauti. Jin sautin murmushinta yasa shima ya fad'ad'a nasa murmushi. Taku tayi zuwa bakin window d'in shima cikin sauri yabi sahunta, yasa hannunsa biyu ya zagayeta dasu ya mannata a jikinsa, Runtse idannunsa yayi yana jin wani irin feelings d'inta, sam baisan ya rasa ta a rayuwarsa. Bangaren Tanweer kuwa ajiyar zuciya ta sauke tare da runtse idannunta, tana matuk'ar tausaya ma d'an uwan nata da irin son da yake mata tun bata san soba yake nuna kulawarsa akanta , ta rasa mai yasa har yau bata jin sonshi cikin ranta baya ga na 'yan uwanta duk da tasan yana masifar sonta da rawar jiki a Duk abunda ya shafi lamarinta tare da rumgumarta amma ta kasa sakin jiki dashi gashi shi kusan bai da aiki saina nuna mata tsantsar so da kulawa a ko yaushe Amman hakan baya sata taji irin abunda take jin friends dinta na bata labari sai dai kawai ta biye masa, Sun jima a tsaye yana rungume da ita inda sabo ta saba da wannan hug din nasa wanda iya abunda yake iya samu kenan agunta bayan shi ba wani. "Salamu Alai... !". Momy tafad'a lokacin data turo kofar dakin yanayin data gansu yasa tayi saurin kokarin komawa tare da jan ko'far da sauri Tanweer ta zame jikinta daga rik'on da Ibrahim ya mata wanda shima tuni kunya ta gama rufe shi."Please Momy wait!". Ta fada lokacin data dan taka da sauri zuwa bakin ko'far tana kallon Momynta wacce ke kallonta cike ta tambayoyi ,ganin yadda take kamar tana Jin tsoron yin magana, sun dauki minis a tsaye a haka tana jujjuya ka'farta ta rasa meyasa take jin tsoron yin magana akansa duk da she don't know him. "Tanweer I am waiting!". Momy ta fada lokacin data kalla Ibrahim wanda shima ya kasa kunne yake sauraran jin abunda ke zuciyar Masoyiyar tasa, wanda daga shi har Momy suna mamakin yadda take jimamin yin tambayar bayan she is not the type to. "Ahm Momy!". Ta fada tana wasa da dan igiyar gaban shirt dinta. "Oh Tan! Tunda baki da abun cewa I will have to leave inada abunyi". Momy ta fada lokacin data juya da sauri Tanweer ta riko hannunta cikin nata . "Please Mom!". Ta fada tana tabe lips d'inta cike da shagwaba kamar Wata 'yar karamar yarinya. Yanayin yadda tayi har saida yaba Ibrahim dariya me sauti wanda bai tsamanin fitowarshi ba sai gashi ya fito, d'an kallonshi Tanweer tayi ta maida dubanta ga Momy wacce ke murmushi, ganin yadda Tanweer ta juyo a fusace yasa tayi saurin rufe bakinta da hannunta. "Momy!". Ta Kuma kiran sunanta. "Yes my angel!". Ta amsa itama cikin yanayin da Tanweer d'in ta kirata cikin zolaya ,d'an buga kafa Tanweer tayi a fusace ta raba ta gefen Momy ta wuce tana bubbuga ka'fafunta , Kallon juna Momy sukai da Ibrahim Momy tabi bayanta da sauri tana kiran sunanta shima jujjuyawa yayi yabi bayansu. Tanweer na fita falon Dadynta ta nufa Kai tsaye . Ko sallama batai ba ta danna Kai, hango shi tayi zaune da system a gabansa da alama akwai abunda yake important a wannan lokacin musamman Jin ana niyyar kiran Sallar Magrib amma bai tafi masallaci ba. "Dady! Dady!! Dady!!!". Cike da shagwaba take kiran sunan yana amsawa ba tare da ya waigo inda take ba tama kanta mazauni gefe, Ganin bai kalleta ba yasa ta fashe mishi da kuka. Jin hakan ya k'ara d'aga masa hankali ya ajiye komai ya nufi inda take zaune. "Subhanallah me ya samu Babyna take kuka? Please tell me waya taba mun ke? Waya sa hawayenki me tsada tsiyaya ki fadamun Ko wayeshi a fad'in duniya!". Ya karasa maganar cike da zafi, dan inda akwai abunda ya tsana a duniya to bai wuce hawayen Tanweer ba. Shigowar su Momyne ya katse mushi abunda yake fad'i nan take ya maida fad'an kansu, Tanweer har lokacin tana ji yana musu fad'a bata tanka ba sai da yayi me isarta tukunna ta d'ago. "Dady please I...inaso...". Sai Kuma tayi shiru tare da sunkui da kanta k'asa. Da sauri Dady ya koma inda take zaune. "Me kike so? Ki fadamun komeye shi a kawo miki!". Ya fada yana hararar su Momy dake tsaye gefe guda. Girgiza kai Tanweer tayi da kyar ta bude 'yan kananun lips d'inta. "Dama wanda na kad'e akace ban kad'e ba inason ganin shi domin nasan lafiyarsa". Ta fada cikin sanyin murya wanda ita kanta batasan tana da shiba, ta rasa me yasa tunda ta dawo hospital ta kasa samun nutsuwa akansa ta kasa cire kyawawan idannunsa daga zuciyarta. "Tanweer yaron nan bashi ya kawo ki hospital ba, hasalima bai biyo suba ta Ina za'a nemosa Ko a samo wanda ya sansa?". Ya jero mata tambayoyi wanda yasa bugun zuciyarta k'ara gudu saboda tsoron ace bazata k'ara ganinsa ba. "But I am worried". Ta furta hakan kamar zatai kuka. "Please Baby karki damu kanki kan wani wanda baki sani ba talakan banza da wofi he does not deserve your worries especially your tears my Tan". Ibrahim ne ya jero mata wadan nan kalaman ganin duk tabi ta damu, tuna yadda ya shiga da'kinta ta jima bata sanda shigar shiba, ya tabbatar tausayi kawai ke damunta ba wani abuba, sai dai sam baiga abunda zaisa ta damu kanta akan wani talakan banza ba. Nan suma mahaifinta sukaita lallashinta wannan daren da kyar ta iya cin abinci ta koma da'kinta Ko hira batai dasu ba, haka shima Ibrahim ganin mutuniyar tasa ba face tun wuri ya kama hanyarsa ya bar gidan, juyi kawai take akan makeken gadonta idan ta runtse idanunta babu abinda take gani sai kyakkyawar fuskarsa mai ɗauke da kamala da natsuwa da alamun ya karantu yadda ya kamata saboda yasan mahimmancin dan adam, kafin ta gama fita haiyacinta taga yadda ya rude akanta Sai dai tayi mamakin da akace ba dashi aka kaita hospital ba, wani irin bugawa qirjinta yake da matsanancin karfi ,ta sake runtse idanunta gam bata son ganin komai sai shi mikewa tayi ta janyo system d'inta ta shiga yanar gizo. ***** Misali karfe daya saura Kwance minister yake akan makeken gadonsa kirar itly yana lumlumshe idanun alamun jin bacci yayinda matarsa hajiya zainab ke kwance a gefensa , dif yaga wuta ya ɗauke yayinda duk wata na'ura dake aiki a d'akin ya tsaya cak ya daina aiki gidan ya ɗauki shiru, shiru yayi yana mamakin d'aukewa wuta abinda bai taɓa faruwa ba kenan tun kafin ya zamo minister har zuwa lokaci daya zamo minister gidansa bai taba rashin wuta ba ,yana cikin wannan mamakin ya dinga jin motsin durowar mutane da yake dakinsa ta bangaren baya yake kuma daf da katangar gidan , ya yunkura ya mike zaune daga kwance da yake yana ƙoƙarin saukowa daga kan gadon hajiya Zainab tayi saurin riko hannunsa cikin nata, a she idanunta biyu jikinta na rawa tace "ina zaka ? "zan leka window ne ina jin kamar motsin mutane , "ba kamar kana jin motsin mutane bane, mutane ne da gaske Allah dai yasa ba yan fashi bane ? "Yan fashi ya maimaita abinda tace cike da mamaki ?ta gyada masa kai kawai batare da ta sake cewa wani abu ba illa jikinta dake kyarma tsabar tsoro "okay Ki kwantar da hankalinki gidan nan akwai tsaro mai tsanani bana tunanin akwai damar da zai kawo yan fashi gidan nan , Ki tsaya anan ina zuwa ya karasa saukowa daga saman gadon qirjinsa na bugawa da matsanancin karfi ,da sauri ta sauko ta biyo bayansa ,a hankali ya qarasa bakin window dakinsa ya tsaya yana kallon haraban gidan inda idanunshi ya hango masa wasu mutane sanye da bakaken kaya fuskarsu rufe da face marks kowanensu rike da bindiga mutun ɗaya daga cikinsu yana ƙoƙarin katse wutar data bawa haraban gidan zuwa gurin securitys da wasu bangaren , juyowa yayi da sauri hankalinsa a matukar tashe suka ci karo da hajiya zainab dake tsaye a bayansa ",wayyo Allah yarinyata ta furta haɗe da yi hanyar fita, yayi saurin kamota jikinsa ya rungumeta tsam dan yasan halinta da mugun tsoro ",dan Allah ki natsu ya zaunar daita ya dauki wayarsa yana ƙoƙarin kiran number's din police bai Kai ga samunsu ba yaji an banko kofar dakinsa da karfin gaske wiki wiki sukayi da idanu ,kamil ya harske dakin da wata ƙatuwar fitila mai mugun haske zaka ɗauka wutan lantarki ce jabir ya saita kan Alhaji Abubakar da bakin bindiga yayinda Anas ya saita kan hajiya zainab" move to the parlou'n ya furta yana tasa keyarsu , babu mutsu suka runtse idanunsu gam saboda tsabar tsoro a babban parlou'n gidan suka iske jaguwa zaune akan kujera mai zaman mutun ɗaya ya daura ƙafarsa daya kan daya yana girgizawa hankalinsa a kwance tamkar shine mai gidan, tun kafin su karaso inda yake zaune Jibril yasa bakin bindiga zai dagi keyarsu jaguwa ya dakatar dashi da hannunsa durkushewa ministar da hajiya Zainab sukayi bisa gwiwowinsu tare da kife kansu a kasa suna rawar jiki sai dai gabadaya hankalinsu naga kofar dakin tanweer. Securitys dake on duty suka taso ganin wutan gidan ya dauke gabadaya suna tafiya da tochligt a hannunsu suna mamaki yadda wutan gidan ya dauke gabadaya ,suna gama karasowa gurin mahadar wutan suka ji anyi kansu da bakin bindiga take suka d'aga hannuwansu sama "ku durkusa bama son ganin fuskokiku babu shiri suka yi sujjada ... a hankali jaguwa dake zaune ya dubi Anas yana masa alama da hannunsa take ya fahimci abinda yake nufi dan haka ya soma motsa lip's d'insa " kayi kokarin kira police ko ? da sauri hajiya zainab tayi sigil tace ",a'a..bamu kira police ba tayi maganar tana kallon mijinta " well wannan ba damuwarmu bane nasan kunsan abinda ya kawomu adaidai wannan lokacin, muna bukatar bayyanansu a gabanmu yanzu yanzu bama bukatar bata lokaci"minister ya da'n d'ago ya kalli jaguwa lura da yayi shine ogansu yace "wallahi babu kudi a gidan nan shiru jaguwa yayi yana kallonsa batare daya sake yin magana ba sai Anas ne yace "babu kudi kace ? minister ya gyada masa kai yana marairaicewa "seach everywhere ka fito min da duk abinda ke cikin gidan nan take Anas da wasu mutun biyu cikin yaran jaguwa suka shiga duduba dakunan dake parlou'n hakan yasa minister yayi saurin cewa ", kuyi hakuri karku taɓa min lafiyar iyalina nasan kudi ne ya kawoku zan baku duk abinda kuke so muddin zaku barmu nida iyalinna ,gyaran murya jaguwa yayi take suka dawo inda yake jikin minister na rawa ya nufi dakin da yake ajiyar kudinsa Anas na biye dashi ghana most go uku suka fito dashi na kudi wani irin tsawa jaguwa ya bugawa minister" lallai ka cika mahainci wanda bai san darajar mahalincinsa ba ,kace babu pepa a gidan nan ? a rikice yace kayi hakuri wannan tsawar yasa tanwer dake kwance a d'akinta tana bacci ta farka a kidime ta zauna akan gadonta kafin daga baya ta sauko ta tsaya a bakin kofar dakin tana leke, hannuwanta duka tasa ta rufe idanunta jikinta na wani irin rawa saboda ganin bindigu dan parlou'n da haske sam bazakace ba wuta bane "anas ..... Jaguwa ya kira sunansa "Yesssss boss d'auko min wacan yarinyar dake lekenmu ya nuna kofar d'akin da hannunsa kai tsaye ya nufi d'akin , tana ganinsa ta saka wata razananniyar ƙara haɗe da mannewa ajikin bangon d'akin Anas ya karawa tochligt din dake rike a hannunsa haske tare da tsura mata ido yana kallon kyakkyawar fuskarta mai tsananin kyau da ɗaukar hankali kafin daga baya ya kai hannu zai damkota ta buge masa hannu tana kuka "don't don't ever touch me ta faɗa tana sake mannewa da bango duk yadda anas yaso ya fito daita taki yarda sai buge masa hannu take, ya sake kai hannunsa a zuciye yaji an rike tsintsiyar hannunsa ya juyo a hankali idanunsa ya sauka akan jaguwa "boss gardama take ko na dauketa da wuta ? girgiza masa kai yayi "kasan bana son haka "angama boss ya mika masa hannu dan amsar tochligt din hannunsa babu mutsu ya mika masa, da hannu jaguwa ya nuna masa kofar fita kana ya haske mata fuska da tochligt... Dam........... qirjinsa yayi wata irin bugawa da matsanancin karfi sakamakon ganin fuskarta .. Duk ilahirin jikinta rawa yake , sai dai hakan bai hanata d'ago kyawawan Idanunta dan ganin mutumin dake tsaye agabanta ba wanda taji an kira da boss , take idanunsu ya tsarke cikin juna duk da face marks din dake fuskarsa hakan bai hanata ganin kwayar idanunsa mai zagaye da zara zaran gashi ido ba, runtse idanunta tayi tana nuna masa hanyar fita da hannunta murmushi ne ya bayyana akan labbansa cikin natsuwa ya kara taku biyu zuwa inda take makale da bango ...... DARLING'S 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 WRITING BY *BAGUDO& MIMI'S QUEEN* WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim https://my.w.tt/lcJskJdtpbb 🅿️03 Matsawa tayi gefe da sauri jikinta na wani irin kyarma yanayin bugun zuciyarta bai saisaita ba , yanayin tsoratanta kuwa ya wuce tunanin mai karatu da kyar take fitar da numfashi qirjinta na kasa da sama ,murmushi ne ya sake bayyana akan kyakkyawar fuskarsa mai cike da annuri , cike da natsuwa da jin kai da izza ya matsota kamar zai shige jikinta batare daya sani ba , haka nan ya tsinci kanshi da kai hannunsa ya d'ago ha'barta ya tsurawa fuskarta kwayar idanunshi masu matukar kyau da haske cikin nata yana kallon kyakkywawar fuskarta da kwayar idanunta har jikinsu na gugan juna, wani irin kamshi ne na musamman ke tashi a sansar jikinsa tamkar wanda yayi wanka da ruwan turare , hakan yasa ta kasa kawar da idannunta daga nasa ... Sosai ya tsura mata kyawawan idanunshi yana kallon fuskarta, tunda yake rayuwa bai taɓa ganin halittar data masa kyau ba tamkar hallitar dake tsaye a gabansa , tun daga kan tsiraran lips d'inta, dara daran idannunta, hancinta komai nata ya tsaru ga 'yan yatsunta zara-zara da take nuna masa hanya fita dashi , gaba d'ayabaya ya soma fita hayyacinsa ban da kallon halittar jikinta babu abinda yake ,a hankali idannunsa suka sauka akan saman qirjinta dake cike bam da dukiyar fulanin masu matukar kyau da haske a zahiri yake hango rabin nonuwanta da suka bulluko waje sakamakon rigar baccin dake sanye ajikinta masu matukar kyau ne da budaden wuya dan rigar ta zamo zuwa kafad'anta kamar up shoder " ya Salam !'. ya furta a kasan makoshi yana lumshe sexy eye's dinsa . a hankali bugun zuciyarsa ya karu tare da k'ara ware idannunsa akanta sannan ya kara matsota ya cire hannunsa dake rike da ha'barta ya cire hanky mai shegen kyau da kamshi daga aljihun wandonsa ya kai fuskarta ya soma goge mata fuska dake kwararar da ruwan hawayen dalilin tsaronsu , kuma har lokacin idanunshi na kan dukiyar fulaninta ya kasa daukesu duk da abinda yake son yi kenan amman ya kasa, rigar baccin dake jikinta sun mata maseefar kyau bayan bayyanar da surar jikinta da suka yi . A tsanake tanweer ta fahimci inda yake kallo ajikinta ya d'ago idanunshi ido cikin ido suke kallon juna a hankali ya soma ko'karin matsawa daga gefenta saboda ganin irin mugun kallon da take binshi da shi mai ɗauke da zargi iri iri , cikin rashin sa'a itama tana ko'karin da'uke kanta dan gani take kamar tab'atazaiyi, hannunsa ya tab'i qirjinta batare da yayi niyyar aikata hakan ba sai dan ƙoƙarin saisaita kanshi , cike da takaici da zafin nama tattare da bakinciki tanweer ta da'ukeshi da wani gigitaccen marin da bai san sanda yayi mutuwar tsaye agurin rike da gefen fuskarshi yana kallonta cike da tsananin mamaki lokaci daya ranshi yayi mugun baci ,take zuciyar shi ta shiga bugawa da sauri sauri wani duhu ne ya gilma cikin kwayar idanunshi yana jin wani tuttukin bakincikin da takaici mai tattare da "bacin rai.. "What?!". Anas dake tsaye a bakin k'ofar dakin ya furta a razane jin saukar marin yasa ya lek'o da sauri abunda idanunsa suka gane masa ne yasa ya karasa shigowa dakin a daidai lokacin da tanwer ke magana cikin siriryar muryarta "How dare a crimsnal like you touch me! Waye kai dame kake tak'ama har da zaka taba'ni da wannan kazamamm han har barawo kamarka ya taka matsayin taba ji irin nawa ....".?tayi masa tambayar rude cike da tsantsar tsoro ... "Barta!" Jaguwa ya fad'a da karfi jijiyoyin kanshi na mikewa haɗe da tare hannun Anas wanda sai lokacin ta lura da isowarsa gurin . "Amma bo..."nace ka fita!" wannan lokacin sound d'inshi da k'arfin gaske ya fito wanda dukkansu sai da suka tsorata bama ita da tayi marin ba , ganin yanayinsa yasa Anas saurin fitowa ya bar da'kin tare da ja musu ko'far da karfi ransa a bace "lallai kin dibo ruwan dafa kanki Anas ya furta Hakan a Fili yana sauke numfashi ... Da baya jaguwa yayi taku biyu ya zauna a gefen bed d'inta batare daya sake furta komai ba gaba d'aya jikinta wani irin kada'wa yake saboda tsabar tsoro da fargabar abinda zai mata a yanzu, dan a kallon da take masa take hango tashin hankali iri iri attare dashi wanda da wuya ya barta haka batare daya ɗauki wani mataki akanta ba ,dan haka ta yanke shawarar barin dakin tun kafin ya mike yasa bindiga ya harbeta , ta juya hankalinta a matukar tashe tun kafin tayi hanzari barin dakin taji sautin murmushinsa a bayanta , tayi saurin juyawa tana kallonsa a rud'e , a hankali sautin murmushin ya sake hawa yana k'ara sound yana zamewa daga saman gadon zuwa kasan tays yayi kyakkywan mazauni a k'asa yana murmushin mugunta wanda duk sanda yayi haka mutun ya kuka da kanshi . Mamakinsa ne ya kama Tanweer dan ta gama tsorata dashi gaba daya zufa ne ke tsatsafo mata tun daga tsintsiyar kafafunta har zuwa tsakiyar kanta , banda hadiyar yawun wahala a mak'ogoronta daya gama bushewa babu abunda take tana k'ara binshi da manyan idannunta. "Meke damun Boss?" Jabir dake tsaye gaban minister da bindiga ya tambaya yana kallon Anas wanda ke cizan lip's d'insa yana murmushi da girgiza kai "tambayarka fa nayi malam kamin shiru meke faruwa da boss? " Jabir ya sake fad'a yana kallon Anas wanda yanzu sautin dariyarsa ke fita da dan karfi a dalilin dariyar da jaguwa yake wanda shi yasan karshen dariyar bala'in ne ga yarinyar . "Mtsw, wai kai me yasa kake haka ne?" wannan yawa ne fa". Girgiza kai Anas yayi. "Ko na fad'a maka abinda ke faruwa a dakin yanzu ba gane komai zaka yi ba so inaga ka bari in mun ware gida kaji komai"ya karashe maganar tare da komawa jikin kofar ya k'ara kasa kunnensa jin muryar Jaguwa shiru tamkar babu wasu halitta acikin d'akin yasa ya dawo yana dariyar mugunta . "Dan girman Allah karku taba'mana yarinya kome kuke so ku ɗauka minister yayi magana a firgice daga inda yake durkushe ...". gyara bindigar jabir yayi da sauri jin karar bindiga a saman kanshi yasa yayi shiru jikinsa banda b'ari ba abinda yake saboda tsoron abinda zai faru da Tanweer d'insa. Haj zainab ta dan d'ago ta kalli yan aikinta da'aka samu nasarar fito dasu daga dakunan su , sannan ta kalli sauran yan fashin dake tsaye kamar dakarun lahira rike da bindigu suna huci tasan jira kawai suke abasu umarnin harbin suyi kaca kaca da gidan , fuskarta cike da hawaye idanunta sun kada sunyi jazir tunda Allah ya halicceta bata taɓa ido biyu da yan fashi ba sai yau ganin zasu hada ido da jabir tayi saurin sunkuyar da kanta kasa ta shiga karanto duk addu'ar data zo bakinta da niyyar Allah ya kubutar da tilo diyarta daga sharrin su , a hankali take furta kalmar innalillahi wa inna ilaihi rajiun tana sake dukar da kanta a kan tays hawaye na gangaro mata .. Tashi yayi a hankali daga inda yake tare da haɗe rai tamkar wanda aka aikowa da mala'ikan mutuwa sam bazakace shine mutumin da ya gama murmushin yanzu ba , ya soma taku yana nufo saitin da take tsaye , ganin yana yowa gunta yasa ta soma ja da baya, hakan bai hana Jaguwa cigaba da takowa ba itama bata fasa yin baya ba har sai da taci karo da bangon taja wani irin numfashi me nuni da tsananin tsoro ta sauke tare da waro idannunta waje tana kallonsa a tsorace . Yana gama karasowa gurinta ya haɗeta da jikinsa wani irin zirrrrrrrrr yaji a gabadaya ilahirin jikinsa mai kama da shocking , saurin runtse idannunta tayi bakinta da jikinta na wani irin rawa sai yanzu nadamar abinda ta aikata ya shigeta, tsoro da matsanancin firgici jaguwa ya hango a tare daita bai yi mamaki ba dan yasan dole yanayinsa ya tsoratar daita muryarta na rawa tace "K...ka...kayi hakuri dan Allah karka min komai karka yi rapping dina ta k'arasa maganar cike da tsoro ". Shiru yayi yana kallon yadda take motsa 'yan tsiraran lips dinta masu matukar sha'awa Kallonta kawai jaguwa yake yana tunanin abinda zai mata wanda zai sa ya hucen abinda tayi masa ba zai iya yafe marin daya sha ba "Please let me go..."ta sake magana cikin yanayin tsoro... Murmushin mugunta yayi me sauti wanda hakan yasa tayi saurin kamkame jikinta guri d'aya, taku daya yayi ya janye hannunsa d'aya daya tokare a jikin bangon yana cigaba da murmusawa, ganin haka yasa tayi yunk'urin barin gun bata kai ga taku d'aya ba ya fixgota da karfin gaske ya maidaita jikin bangon ya kafeta da idanunshi , ta rufe idonta a matukar tsorace musamman ganin yadda ya d'ago hannu kamar zai sauke mata mare. Har lokacin mamakinta yake da ganin irin courage d'inta da har ta iya d'aga hannu ta mareshi. "You dare slapped Jaguwa?". Ya faɗa yana kallonta cikin low voice d'insa me dad'in saurara wanda ita kanta Tanweer saida ta kasa jurewa ta bud'e idannunta rassss "zanso naga courage d'inki fiyye da hakan saboda kece Mace ta farko bayan mahaifiyata data taɓa lafiyar fuskarta, ke hatta acikin jinsin maza ba'a samu wanda ya tab'a koda shafa fuskata ba bare Mari sai ke, yayi maganar yana nunata da yatsansa "tabbas kina da courage and I must see it and I must congratulates for it, well done........ Ya k'arasa maganar yana ko'karin kai lips d'insa Kan nata, da sauri ta d'auke kanta gefe, murmushi Jaguwa ya Kuma yi me sauti ,nasan abinda kika tsana a yanzu bai wuce taɓa lafiyar jikinki ko rapping dinki ba saboda shine kalmar da tafi daga miki hankali da ganina banta rapping din diyar kowa ba, ban taba muamula da diyar kowa ba batare da amincewarta ba sai dai lallai zan aikata hakan dake....... ya tsaya yana Kallonta na wasu seconni sannan ya furzar da iska mai zafi "zan aikata son raina dake sai nayi kaca kaca dake ta yadda bazaki sake moruwa ba bare ki mari mutun kamar ni yana gama fadar haka ya fincikota yayi falon yayi wurgi daita a tsakiyar parlou'n sannan yayi taku daya biyu ya zauna a mazauninsa, ta durkushe a gigice tana kallon iyayenta ta kasan idanunta kafin daga baya ta karaso kusa da momynta " umarnin juyawa jaguwa ya bawasu Anas take suka bi umarninsa ,ya maida idanunshi a kanta "minti goma na baki ki shiga ki d'aura min lafiyayyen abinci tun a gidan uwarki da ubanki zan soma baki pushiment kafin nayi mai gabadaya dake , kin tashi tayi tana sake makalewa ajikin mahaifiyarta wani irin razananniyar tsawa ya buga mata "ki tashi kiyi abinda na sakaki kafin nasa a tarwatsa kwakwaluwar wannan ya nuna minister dake durkushe " tashi tanwer kiyi masa abinda ya bukata Hannunta ta shiga girgizawa momy alamun baza iya ba, gani tayi Anas ya juyo a fusace yayi kan mahaifinta da bindiga "ka tsaya zanyi dan Allah karka kashe min abbana zanyi komai duk abinda kuka ce zanyi ta mike jikinta na rawa tayi hanyar kitchen tana waiwayen bayanta runtse idanu jaguwa yayi zuciyarsa na zafi .. mintuna kaɗan ta dawo hannuta ɗauke da tire Wanda ta jera plet din abinci tana ƙoƙarin ajiyewa jabir ya ɗauki ruwan daya sa daya daga cikin masu aikin gidan ta kawo musu shi ya kafa a bakinsa , kuwa jaguwa cikin wani irin salon mugunta yasa ƙafarsa daya ya daki kasan tiren tun kafin ta k'arasa ajiyewa take tiren abincin yayi sama ya zube ajikinta, kwanuka suka tarwatse duk jikinta ya ɓaci da jollof din macaroni gabad'aya su jabir suka juyo dan daman basu juya duka ba suna bukatar ganin abinda ke faruwa , cike da izza yake kallonta itama kallonsa take kamar zatayi kuka ,dariya taso bashi saboda yadda tayi da fuskarta sai dai yayi kokarin had'iye dariya dake neman kufce masa , muryarsa a kasanlance ya soma magana " babu abinda zanyi da wannan banzar abincin na gidanku, nayi haka ne dan na wahalar dake sannan wannan ne lafiyayyen abinci ?"irin wannan abincin uwarki take dafawa ubanki ? yayi maganar kamar ba daga bakinsa ya fito ba wallahi wallahi sai kinyi da kinsanin marina a rayuwarki ya dinga zazzaga mata balai gaba-daya ta rikice sai lokacin iyayenta suka fahimci abinda ya faru a dakin , Anas ya tsaya kawai yana kallon jaguwa dake maseefa abinda bai taɓa ganin yayi ba a tun tasowarsu wannan shine karo na farko cike da kuzari ya mike ya damki bayan wuyanta ya nufi hanyar fita daita, nan iyayenta suka shiga bashi hakuri gang d'insa suka soma shirin fita still Jaguwa na rik'e da wuyan tanwer "Please dan Allah kubar muna 'yarmu karku kashe min ita bani da kowa sai ......". "Shhhh! yayi saurin katsesu tare da cewa "tare da ita zamu tafi idan kuka yi kuskuren sheidawa police tabbas zaku rasa d'iyarku har abada " Jaguwa ya fad'a tare da fusgar Tanweer wacce tunda suka fito idonta ke rufe saboda tashin hankali, jin da tayi zai tafi da ita yasa ta bud'e idannunta ta soma ko'karin gudu, cak Jaguwa ya d'agata ya da'ura a saman kafad'arsa tana ihu tana kiran suna iyayenta tana dukan bayansa sai dai bai direta a ko ina ba sai a cikin motarsa, pito jabir yayi da bakinsa duk suka hallara suka shiga motocinsu suka ja da k'arfin gaske .. Hajiya zainab najin barinsu gidan ta soma buga kanta da kujera tana ihu tana kuka "shikenna sun tafi min da yarinya minister ya mike ya nufi dakinsa ya dauko wayarsa ya soma zagaye parlou'n yana neman number police ta mike a firgice ta fixge wayar tayi jifa dashi " idan ka kirasu zasu kashe min yata shikenna na saura bani da kowa ta karasa maganar tana zaman dirshan a kasa tana dukan cinyarta , ya karaso gareta ya dafa kafad'arta "ki kwantar da hankalinki dole sai hukuma tashiga cikin wannan matsalar babu abinda zasu yi sun fadi haka ne saboda su tsoratarmu yana gama fadar haka ya mike ya sake ɗaukar wayarsa ya kira number IG cikin Sa'a bugu daya ig ya ɗauka ko cikkake minti goma ba'a yi da tafiyar su jaguwa ba police suka karaso har da Ibrahim daya amsa Kiran minister sun so subi bayansu Hajiya zainab ta hanasu tana tabbatar musu da abinda yan fashi suka sheida mata "wannan ba wani abun damuwa bane zamu san abin yi ina Camera gidan take ta haka zamu samu sauƙin bincike ,kai tsaye minister yayi hanyar waje dasu yayinda Ibrahim yayi mutuwar tsaye qirjinsa na wani irin mahaukacin bugu ,nan police suka shiga bincike gidan sai dai babu wata hanya dasu jaguwa suka bari domin ganosu sun bata komai jinjina kai sp yayi "wadan nan yan fashi sun san abinda suke sannan sun kware matuka a gurin taaddanci sai dai duk da haka zamu san abun yi suka ci-gaba da zagaye gidan inda suka dinga cin karo da polisawan dake tsare da gidan a kwance da alamun wani abu aka shaka masu ..... Wani irin gudu motocinsu ke yi a saman titi kamar zasu tashi sama yayinda Tanweer take wani irin kuka a jikin Jaguwa har da cizonsa sai dai ko gezai bai yi ba ganin ta damesa yasa yayi mata mugun bugu a kafad'a nan take ta sulale ajikinsa ta sume kamar matacciya bata k'ara sanin inda kanta yake ba har suka iso gidansa ,Jabir yayi ko'karin da'ukarta zuwa ciki Jaguwa yayi saurin dakatar dashi ta hanyar buga masa muguwar tsawa ya zaga da kansa ya d'auketa ya sabata a kafad'arsa zuwa cikin gidan. "Meke damunsa ? me yasa ya daukota?"Jabir ya tambaya Anas dake tsaye kusa dashi yana ƙoƙarin cire face marks din fuskarshi "Uhm nifa Ina tsoron kar dauko wannan yarinyar ya samu a matsala fa yar Minister ce... "Shhhh! duk Ku yi shiru boss yasan me yake ba abunda zai faru" Anas Ya basu amsa yana cire Safar hannunsa duk suka kalli juna da sauran da kusan a tsorace suke sannan suka nufi wani bangare na gida da jakunkunan kudi .. Kai tsaye d'akinsa ya wuce da ita direct ya k'arasa da ita bakin makeken gadonsa ya shimfid'eta kamar wata baby yana ko'k'arin d'agowa idannunsa suka Kuma fad'awa kan 'yan nonuwanta da rigar baccinta ta janye zuwa gefe guda har yana iya ganin kan nipples dinta dake tsaye cikakku gwanin burgewa. Wani irin yawu ya had'iya Kamar wanda aka taba yayi saurin mik'ewa yana mai runtse idannunsa na second biyu sannan ya bud'esu ya sake k'ura mata ido , yarinya ta had'u sosai ya furta hakan a kasan ransa , girgiza kansa yayi ya shiga bathroom dinsa dake manne da d'akin ya dibo ruwa a cikin roba ya dawo ya zauna kusa daita ya shiga shafa mata ruwan a fuskarta zuwa qirjinta ,a hankali ta sauke naunauyen ajiyar zuciya sannan ta cigaba da sauke numfashi da kyar ,fuskarta tayi jazir saboda kukan data yi, gashin kanta ya kwanto gefen fuskarta ,sauko da kyakkyawan idanushi ya yi akan cinyoyinta dake waje a dalilin rashin sakowar rigar baccin sosai , Kallonta yake har sanda ta takure jikinta guri daya tana turo masa karamin bakinta ya kai hannunsa ya ja blanket dake gefe ya rufe mata jiki yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa . sanyin A/c d'in dakin yaji yayi yawa ya d'au remote ya rage maimakon ya fita sai ya tsinci kanshi da zama kan side chair dinshi me laushi da kyau, fuskarshi na fuskantarta har wani lumshe ido yake yana cigaba da kallonta kwance a takure yayinda numfashinta ke sauka a hankali ya jima zaune daga bisani ya kashe light d'in da'kin sai hasken corridor dake haskata ,cike da jarumta ya soma cire kayan jikinsa ya nufi bayin ya tsaya yana sakarwa jikinsa ruwa bai dade ba ya fito ya sauya kaya ya fita daga dakin zuwa wani dakin dake kallon wanda take kwance ya kulle kansa daman kuma ka'ida ne duk sanda yayi operation Sai yayi wannan wanka tare da kebe kanshi .. . Washegari A hankali ta soma motsa idanunta da mika har ta farka tana buɗe idanunta kadan kadan , ganin inda take yasa ta karasa bude idanunta da sauri, tana kallon dakin data tsinci kanta , babu abinda babu na more rayuwar duniya ,ga wani sihirtaccen kamshi na musamman dake tashi mai haɗe da sanyi ac lokaci daya zuciyarta tayi wani irin bugawa da karfin gaske runtse idanunta tayi saboda motsin taɓa kofar dakin data ji anyi dan bata son ganin fuskar mutumin daya daukota daga gidan iyayenta , tsawa taji an buga mata "ke dan ubanki zaman me kike yi fito min a daki cike da razana ta bude idanunta wanda ta gani tsaye a gabanta ne yasa ta zaro idanuwanta waje cike da mamaki , yana tsaye a gabanta rike da gefen kugunsa ya haɗe gira sama data kasa idanunta ta murza domin tabbatarwa kanta mafarki ne ko kuwa a zahiri shi take gani a gabanta ... DARLING'S 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 WRITING BY *BAGUDO& MIMI'S QUEEN* WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim https://my.w.tt/lcJskJdtpbb 🅿️04 Ganin tabbas mutumin da idanunta suke kwad'ayin sake had'uwa dashi ne a gabanta, yasa ta mike tsaye tana fad'ad'a fuskarta da murmushin da ita kanta bata san dalili yinsa ba , ta tsaya a gefensa bata damu da yanayin yadda ya daure fuskarsa ba ta kamo hannunsa ɗaya cikin nata ta shiga murzawa ,a hankali ya ɗan waiga inda take tsaye yana sauke wani wahalallen numfashi tare da ƙoƙarin zare hannunsa cikin nata, tayi saurin matse hannunsa wanda d'uminsa ya soma ratsata ,kafin daga baya ta dawo gabansa ta tsaya suna fuskantar juna ,ta kamo dayan hannunsa ta rike tana kallonsa shima tsura mata kwayar idanuwanshi yayi fuskarsa a haɗe tamkar hadari yana kallon yadda sumar kanta ya hargitse, kasa yayo da idanunshi suka sauka akan pinky lips dinta kana ya lumshe idanunsa sannan ya zare hannuwansa ya juya zai bar d'akin zuciyarsa na dokawa da matsanancin karfin gaske, tayi saurin shan gabansa tana murmushi har fararen hakoranta suka bayyana cikin siririyar muryarta mai daɗin sauraro da jan hankali tace "kana kallona like baka gane ni ba ko ? ya furzar da iska yana kawar da kanshi gefe dan Kallonta nasa shi jin wani irin kasala gashi har lokacin sanye take da kayan bacci , ta kai hannuwanta duka ta kamo fuskarsa zuwa gareta ta sanya kwayar idanunta cikin nashi tace "please don't tell me baka gane ni ba nice wacce na kusan bigeka koma nace na .... yadda ya kafeta da sexy eye's d'insa ko kiftawa ba yayi yasa ta kasa k'arasa maganarta ,yanayin yadda take makale ajikinsa yasa zuciyarsa jin wani abu akanta, wani irin sanyi ya dinga ji a sansar jikinsa kamar ana masa wanka da ruwan sanyi , ta sake shige masa tana son ya tunata "idan ba zaka tuna ni ba ka fada min how did I end up here with you? How?!". Nan ma shiru yayi mata ya kasa bata amsa ta d'aga idanunta sama alamun tunani can ta dawo dasu gareshi tace" ko ka sake taimaka min ne a karo na biyu ?" still shiru yayi mata zuciyarsa na harbawa da karfi "please help me dan Allah ka da'ukeni daga gun wadan nan robbers d'in ?"tsura mishi ido tayi cike da muryarta kamar zatai kuka ta bud'e k'ananun lips d'inta. "Please ka mun magana dan Allah"ta karasa maganar tana zura yatsun hannunta cikin kunnenshi , da sauri ya janyo wani dogon numfashi ya sauke har lokacin bai iya bata amsar tambayoyinta ba saboda bashi da abinda zai ce mata ,idanunshi ya ɗan lumshe tare da matsawa daga jikinta da yake jin kamar ana tsira masa allura kasancewarsa matashi kuma mai karfin sha'awa , sai dai duk da wannan karfin sha'awar nashi ba kowani duri yake iya ci ba ,ita kanta abinda yake cin zuciyarsa kenan ya azabtar daita da baiwar da Allah yayi masa sai dai a daren jiya yaji bazai iya aiwatar da nufinshi akanta ba tausayin mahaifiyarta ne ya d'arsu a zuciyarsa yadda yaga hankalinta ya tashi a lokacin da zai bar gidan daita ,bugu da kari shi kansa yasan illar abinda zuciyarsa taso aikata daita. a hankali yaja tsaki tare da sake dubanta sannan ya had'iye wani wahalallen yawu gata dai da gani yarinya ce da bazata wuce shekara sha tara a duniya ba amman komai yaji ajikinta , ba komai yafi daga masa hankali ba kamar dukiyar fulaninta dake tsaye suna nema rikitashi da neman zautar dashi gata yar siririya amman duk taku daya sai qirjinta ya motsa ,cike da natsuwa ya raba gefenta zai wuce yana magana can kasan makoshi "me zaki ci ? "bana bukatar komai "Well it seems like baki buk'atar komai bye then". Ya wuce abinsa batare daya sake furta komai ba . lumshe idanunta tayi da sauri saboda kamshin turarensa daya sake kaiwa hancinta ziyara wani irin wahalallen ajiyar zuciya ta sauke tare da bud'e manyan idannunta, ganin ya kusan kai bakin k'ofa yasa ta tab'e kyawawan 'yan lips d'inta tare da d'an cizawa da fararen hakoranta, ta tsurawa bayansa ido qirjinta na wani irin bugu, bata daina kallonsa ba har ya 'bacewa ganinta sake runtse idanunta tayi tana jin wani abu ajikinta wanda bata tab'a jin irin sa ba game da wani d'a namiji a rayuwarta, shiru tayi tana mai haɗe yatsun hannunta guri daya ta tsakesu , take kwakwaluwarta ta shiga tunanin kalmar daya faɗa mata a lokacin daya shigo dakin "dan ubanki zaman me kike yi ? ki fitar min daga d'aki a tsawace yayi maganar ,ta yaya aka yi ya kawota gidansa ita da take hannun d'an fashi ? ta ɗan zauna a gefen gadon tana zurfafa tunaninta "why did he spoked to me in that manner why? Why zaimun magana cikin tsawa da hargagi haka why? Why?!"a hankali take tambayar kanta kasancewar bata da amsa tambayar yasa ta koma ta nad'e agun cike da damuwa dan ta fara tsorata , babu abinda zuciyarta bata saka mata akanshi ba. Main parlour'n din gidan ya nufa anan ya tarar da Anas zaune shi kadai yana danna waya ganinsa yasa ya d'ago yana kallonsa tare da sakar masa murmushin gefen baki ,zama yayi akan doguwar kujerar dake kusa dashi yana sauke numfashi "jaguwa!". Anas ya kira sunansa a tsanake yana kallonsa ya ɗan tsura masa ido yana kallonsa batare daya amsa masa ba ,bai damu da rashin amsawarsa ba dan idan da sabo ya saba da halinsa ya cigaba da magana "me yasa ka d'auko yarinyar mutane batare da kayi tunanin abinda zai biyo baya ba duk da nasan kana da dalilin d'aukota ?"ko zaka iya faɗa min dalilin da yasa ka d'aukota ? yayi masa tambayar ajere yana mai sake tsura masa ido "babu wani dalili ya fada a takaice yana sauke numfashi da kyar "karka faɗa min haka jaguwa kasan yadda muka taso babu boye boye a tsakaninmu ka sanni kasan halina nima haka nasanka na san halinka nasan kana da dalilin d'auko yarinyar nan ba wai dan marin data maka ba Anas ya ɗan yi shiru yana mai zuba masa ido domin bashi damar fadar albarkacin bakinsa . "naji zafin marin data min fiyye da komai yayi maganar yana furzar da iska mai zafi "nima naji zafi fiyye da kai data mara,amman da ajiyarta da zamuyi mai zai hana ka ɗauki fansan marin data maka idan kuma bazaka iya ba ka bani ita yanzu na gama maka daita Jaguwa yaja tsaki kana yace "matsalata da kai kenan son mata Allah yasa kar ...."dan Allah karka min baki, maganar bakinka bata da kyau ,yanzu dai ya zamuyi daita? "a gaskiya na daukota da niyyar aiwatar da abubuwa dayawa akanta cikin muzgunarwa da zan mata har da kusantarta sai dai zuwa yanzu zuciyata tayi sanyi, ina ganin zan sa amaidaita kawai "better ! domin ajiyarta babu abinda zai mana mu da kullum yan oya oya ne ,yanzu haka akwai aikin daya taso sannan wannan mutumin daya kawo aikin gidan minster ya iso "jaguwa bai ce komai ba ya mike shima Anas ya mike suka fito tare zuwa bangaren da makamansu suke anan ya iske sauran abokan halkallarsa da yaransa ,yaransa na ganin shigowarsa suka sake gyaran tsayuwa suna sara masa zama yayi yana duban jakar kudaden da suka shigo dashi daren jiya ,yayinda agbako ya fice da sauri domin kawo masa abun ruwan zafi bai dade ba ya dawo hannunsa rike da cup din coffe ya ajiye akan ƙaramin table din dake gabansa sannan jaguwa ya soma magana a natse tamkar wanda akayiwa dole " eku remo ". "yesssss boss!". jaguwa ya gyara zama yana nuna masa babbar jakar ghana most go "ka buɗe wannan jakar muga adadin abinda yake ciki ", babu mutsu eku remo ya mike ya soma fito da bandirbandir din daloli masu yawa wanda baza'a iya fadar adadin su ba ,"ka raba su kashe biyar duk ku ɗauki kashi day day eku remo ya fad'ad'a fuskarshi da murmushin jin dadi ,ya cigaba da firfito da kudi yayi su kashi kashi kamar yadda jaguwa ya bukata sannan ya umarci kowanensu ya ɗauki nashi kason , bayan kowannensu ya dauka suka kama gabansu dan bawa aminan gurin kamar koda yaushe idan sun yi operation . a hankali ya dube abokan nasa "kamar ya kuka ga za'a sallami wancan mutumin dashi ? "a kamanta a bashi abinda ya dace inji cewar kamil "okay ka kasa abinda ke cikin wannan babbar jakar sai a bashi kashi biyu "an gama nan take kamil da Anas suka raba kudi , jaguwa ya mike tsaye hannunsa rike da cup Wanda ke dauke da ruwan coffer ya kurbi kaɗan "wannan jakar ku raba kudin ciki kashi biyar sauran kudin akai su inda aka saba kaiwa ya k'arasa maganar muryarsa a raunane "Jubi ya kira sunan Jibril da yake haka yake kiransa dashi " ka biyoni da kason Alhaji tahir . A tsanake yake d'aga kafafunsa Jibril na biye dashi a baya suka nufi bangaren da'aka wa Alhaji tahir masauki ,kofa biyu suka shige sannan ya sadashi da bangaren da alhaji tahir yake zaune jiran karasowarsa ya shigo makaken parlou'n da jikin bangon yake manne da tangamemen hoton mahaifansa da mahaifiyarsa sai wanda suka yi gaba-daya yan gidansu sunyi matukar kyau sosai ,Alhaji tahir na ganin jaguwa ya ɗan fad'ad'a fuskarsa da murmushi haɗe da dan mikewa yana mikawa jaguwa hannu shima Jaguwa ya mika masa hannu suka gaisa a mutunce sannan ya mikawa jubi hannun bayan sun gaisa jubi ya ajiye jakar daya shigo dashi a gefen Alhaji tahir sannan ya samu guri ya zauna tare da yin shiru, jaguwa ya kalli Alhaji tahir batare daya yi magana ba sai Alhaji tahir ne yayi magana yana murmushin "kasona kenan "ya karasa magana yana buɗe kajar da jubi ya ajiye ? ta'be baki jaguwa yayi tare da cewa "eh a takaice, dariya Alhaji tahir yayi yana jinjina kai cikin rawar murya yace "aiki yayi kyau sai dai naji labarin ance kun wuce da tanwer ? " ya gyada masa kai kawai , "me yasa kuka d'aukota bayan bamuyi haka da kai ba duk da naji yaranka sunce marinka tayi ?kayi hakuri dan Allah kasan yara irinsu akwai tsaurin ido dan Allah ka taimaka ka maidaita "ko na baka ita ku wuce tare ne yanzu ?!". yayi masa tambayar yana aika masa da kallon kasan ido saurin girgiza masa kai yayi "Wa?! ka rufa min asiri yanzu haka a matukar tsorace nake saboda jami'an tsaron dake kan aiki ni dai duk runtsi duk wuya karka ambaceni, Kuma kayi ko'k'arin maida Tanweer dan tana da importance sosai agurina, inada plans me kyau a kan yarinyar Alh.Tahir ya k'arasa maganar yana murmushi saboda tuna shirinsa akanta da dukiyar mahaifinta. "Bansan plans d'inka a kanta ba amma sai na kammala tawa buk'atar intakaice maka sai nayi ra'ayi zan maidata" Jaguwa yayi maganar cike da isa sannan a dake yana girgiza k'afarsa daya . Alh.Tahir ya had'iye wani wahalallen yawu sanin waye Jaguwa yasan bai isa yaja dashi ba. "To naji amma komai zaifaru a rufe sunana dan Allah". Jin zancen Alh.Tahir yasa jaguwa murmushin gefen baki irin nasu na marasa mutunci da tsoro. "Hmm, dole kuwa inda alam yayi bolo ka shiga ciki dan informer yafi kowa laifi a cikin halkallar bare ma babu abinda zai faru kaje kawai Alhaji tahir". bai dade ba ya wuce "kaga mutumin nan da shegen wayo inji cewar jubi "shi baya son a saka shi cikin matsala amman ya iya son kudi nifa ya bani mamaki ban ɗauka zai zo da wuri amsar kasonshi ba "manta dashi kawai ya d'auki wayarsa ya kira agbako cikin kankanin lokaci ya bayyana a gabansa " kaje ka ɗauki kudi a ma'ajiyi ka siyowa yarinyar nan kayan ka hado da hijab da abinci ya amsa da "angama boss sannan ya juya da sauri , agbako bai fi minti talatin ba ya dawo hannunsa rike da fararen laidodi guda biyu ya ajiye a gefen Jaguwa sannan ya juya har ya fara tafiya ya dawo "boss mutanen daka saba rabawa tallafi duk safiya sun hallara fa , kai Jaguwa ya gyada masa yace "ka bada umarnin buɗe musu get agbako ya sake juyawa adaidai lokacin da Jaguwa ya mike daga zaunen da yake yana kallon jubi "muje na sallami mutane nan ,atare ya suka fito inda suka iske mutane unguwar har ma da makwaftan unguwar tsaye suna jiran fitowarsa tanwer dake zaune a dakin kamar an tsinkareta ta mike ta tsaye a bakin window ta kai hannunta ta ɗan zuge labule nan idanunta ya sauka akan jaguwa tsaye yana rabawa mutane kudi har sanda daya gama ya juya ya nufi wani ɓangare tana tsaye ,lumshe idanunta tayi sannan ta dawo ta zauna qirjinta na bugawa da matsanancin karfi "wannan mutumin na da tsananin kirki da tausayi , irin mijin da nake muradin mallaka ne a rayuwata , "ina ma zai soni ? tayiwa kanta tambayar tana kallon celling d'akin yayinda take zuciyarta ta bata amsa da" ai naki ...."yes is mine and me alone ta furta tana murmushi haɗe da gyara suman kanta .. tana nan zaune tana tunani ya shigo d'akin hannunsa rike da white lailon's guda biyu ya cilla mata daya a saman cinyarta ya d'ago a mutukar tsorace ta zuba masa ido gabanta na faduwa tana kallonsa ya karasa gaban mirrow ya ajiye laidar abinci ya juya har zai fita , sai Kuma ya tsaya batare daya juyo ba," ki ci abinci ki canza kaya, i don't want to see you like ....ya katse maganar da cewa "nan da mintuna talatin zan sa a maidake gidanku". yana gama fadar haka yasa kai zai karasa ficewa daga dakin yaji sautin muryarta da duk sanda tayi magana yake kashe masa sansar jiki saboda zakinta da Kuma yadda sautin ke fita"No I am not leaving here, har sai ka faɗa min dalilin daya sa na dawo hannunka daga hannun yan fashi, and if you are the robber man daya d'aukoni daga gidan iyayena ina son sani? wani irin juyowa yayi da sauri yana Kallonta, ta wani langwa'bar da kai cike da shagwaba tana turo masa ƙaramin bakinta yayinda kwayar idanunta ke kansa ,bai taɓa jin tsoro da firgicin wani yasan aikin da yake ba sai yau , bai gama fargaba da tunani ba ya sake jin sautin muryarta "Look! I have falling for you since the time I have set my eyes on you, naji ka kwanta min a rai, zuciyata ,tunanina da idanuna suna masifar kwad'ayin sake ganinka sai gashi cikin sauki Allah ya sake had'amu". Kallonta yake tunda ta fara magana har ta k'arasa itama shi take kallo. Murmushi tayi masa me d'an sauti. "Don't worry a yanzu bana buk'atar sanin dalilin kasancewata tare da kai a nan ta k'arasa maganar cikin sanyin muryarta mai kashe sansar jiki . A hankali ta soma takowa jikinta na kadawa har ta karaso inda yake ta tsaya tana busa mai nunfashin bakinta ido cikin ido suke kallon juna "ko zan iya ce..cewa ka aureni?!". tayi maganar cikin rawar murya?. "I want to always be with you, ina son ka aureni mu zauna inuwa daya da kai". Ta sake matsoshi kamar zata shige jikinsa duk maganganun da take yana jinta sannan babu wanda ya d'aga masa hankali kamar kalmar ya aureta "dan Allah ka aureni ina son kasancewa tare da kai ,ni ni kaina bansan dalili ba amman ina bukatar kasancewa da kai". Ta karasa maganar kamar zatayi kuka ta tallafo fuskarsa da duka hannuwanta "dan Allah ka fahimceni believe me zan kasance tare da kai a kowani hali dan Allah accept my love". Ya fixge hannunsa dake rike cikin nata yana mata wani irin kallo da yasa kayan cikinta kad'awa sannan muryarsa a kausashe yace "kina hauka ne?!". yayi maganar a fusace jikinsa na rawa "ko kina shaye shaye ne daki zaki kawo min rainin hankali ? "Oh my goodness god! na d'aukowa kaina maseefa ya fadi hk a kasan ranshi "kaga nima fa ba wai sonka nake ba kawai dai akwai wasu .....". "Shut up!! I said shut up!!! or else I will get you lost in second are you insane ? How dare you utter such words to a man wanda ma baki sani ba!". Ta bude baki zata sake magana "ki min shiru bana son jin sound dinki gaba daya," me yasa ku mata baku da hankali da tunani?"ya karasa maganar yana huci, da sauri tad'an ja da baya "Kinsan menene aure kuwa da kike cewa na aureki ? Ina da tabbacin da kinsan ciwon kanki da baki fadi wannan maganar ba ,"yaushe kika sani?! yaushe kika fara ganina arayuwarki da har zuciyarki ta karanto miki hauka akaina ? me yasa kikayi tunanin aurena? kinsan ko ni waye da har kina matsayin mace zaki proposing dina akan Aure ,bama ni Namiji na furta ba sai ke, ina kunya? Ina mutumci?!"zuwa wannan lokacin a fusace yake wadan nan zantukan. Girgiza kanta tayi alamun a'a kamar zatai kuka ta bud'e 'yan k'ananun lips d'inta tace "I don't care nasan ko kai waye, what I know kawai ina son ka au.... Tasss tasa tasss taji saukan yatsunsa a kuncinta hagu da dama take wani juya ya ɗauketa tayi baya luuuuuuuu zata fadi yayi saurin tarota da hannunwansa duka zuciyarsa na bugawa ita kuwa runtse idanunta tayi saboda rad'ad'in marin data sha , gabadaya ta sadakar da bazata sake jin maganar komai ba saboda dummmmm din da taji kunnuwanta sun yi, a hankali ta bude dara daran idanunta ta tsura masa kusan minti goma suna tsaye a haka suna kallon juna ganin zata bata masa lokaci ya tsaida ita bisa kafafunta ya finciketa ajikinsa ,nuna ta yayi da babban yatsansa yana mata gargadi da kwayar idanunshi yayinda zuciyarsu tayi mummunar bugawa a tare, kasa tsayuwa tayi akan kafafunta ta zube kasa dafe da kuncinta .. juyawa yayi a matukar fusace ya bar d'akin zuwa dayan bangaresa ya shiga ziriya a falon yana kai kawo "zuciyarsa ta dinga raya masa ya amincewa aurenta ko dan ya musguna mata ya koya mata hankali yayinda wata zuciyar take ce masa " kai da baka son aure yanzu karka sake ka yarda ka aureta ya bawa kanshi amsa "ina bazan aureta ba a daren yau din nan zan sa a maidaita gidansu, taje can ta k'arata" yana cikin wannan tunanin wayarsa ta soma ringing ya ciro wayar daga cikin aljihun wandonsa yana dubawa ganin sunan zahra na yawo a screen din wayar yasa shi jan dogon tsaki , yaki daukar kiran ya kashe tare da ajiye wayar akan mirrow dinsa ya shiga bathroom wanka yayi shap shap ya fito, ya sauya kawa zuwa manya kaya farin yadi vol mai matukar kyau da tsada ya karasa inda jerin takalmansa suke ya dauki takalmin mai yanayin cover shoe Wanda bayansa ke bude ya feshe ilahirin jikinsa da turaruka masu dadin kamshi da tsayawa arai ya fito yana taku kamar baya son taka kasa ya karasa inda motorsa ferary take Parke ya shiga ya bar gidan .. A hankali yake tuki yana tunanin zantuttukan yarinyar har ya karaso unguwarsu yayi parking a kofar gidan daya ginawa mahaifiyarsa jamar dake zaune a unguwar suna ganin motarsa suka mike domin kawo gaisuwa ya fito a natse suka gaisa cike da natsuwa tare da kwanciyar hankali ya shiga gidansu a hankali kannenshi suka shiga farincikin ganinsa haniyarsu ce tasa hajiyarsa fitowa domin jin sautinsu suna kiran sunansa ta fito , ganinshi tayi tsaf kamar koda yaushe cikin natsuwa da kamala taji dadin ganinsa sai dai ta hade rai saboda kusan sati biyu kenan bata sanya shi a cikin kwayar idanunta ba, fuskarsa ta dauke da murmushin yace "Hajiya ina yini ? Cikin rashin walwala tace "um lafiya sai yau kaga damar zuwa ? "Kiyi hakuri duk cikin kwanankin nan ban zauna bane tunda na dawo sai faman zirga zirga muke yi akan wani aiki daya tasanyomu gaba dasu jabir "shine har ka ɗauki tsawon sati biyu duk yan'uwanka sun damu da rashin ganinka "nasan zaku ji babu dadi rashin zuwana sai dai ayi min hakuri saboda yanayin aikina ai muna waya da sadiq akai akai "ya fada min sai dai ai zuwan naka na da mahimmancin "koda yake ko babu yanayin aiki zaka iya dauke kafafunka saboda maganar aure da nake yawon maka "yayi murmushin yana Kallonta cike da matsanamcin soyayyarta yana matukar kaunarta ita da yan'uwansa numfasawa yayi sannsn yace" wallahi ba haka bane Hajiya shifa aure lokaci ne ",nafi ka sanin lokaci ne amman shi kanshi niyya yana da matukar tasiri idan kuma sai na mutu zakayi shikenna sai ka faɗa min na hakura "kiyi hakuri inshallah nan kusa zan kokarta "gara ka kokarta dan ga sadiq nan yana son yin aure amman yace dole sai ka fara yi ,dogon numfashin ya sauke sannan yace "shikenan zan san abun yi'"Allah yayi jagora nan suka shiga hira da zai tafi ya bawa kannenshi kudi yace su sayi duk abinda suke so bai yi musu tsaraba ba mahaifiyarsa ma kudi masu yawa ya bata hajiya tace "haba bazan amshi kudin nan ba yaushe kayi mana sako "ki amsa hajiya da bani da shi bazan muku ba "haka ne Allah ya kareka da kariyarsa ya albarkacin da zuri'a masu albarka "shine abinda nafi bukata daga gareki adduarki tana da matukar tasiri a rayuwata kuma ina gani cigaba ,a cigaba da yi min addu'a"Allah yayi maka albarka ya baka abinda kake so duniya da lahira ya kare min kai, yayi murmushin jin dadi sai bayan la'asar sannan yayi mata sallama ya fito inda jamar unguwar suka yi masa caaaa kudi ya raba musu sannan ya wuce DARLING'S 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 WRITING BY *BAGUDO& MIMI'S QUEEN* WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim https://my.w.tt/lcJskJdtpbb 🅿️05 Cikin natsuwa yake murza kan Stearing motarsa zuciyarsa cike fal da matsanancin farinciki baro mahaifiyarsa da kannensa cikin farinciki mai tsanani da yayi, a nan duniya bashi da burin daya wuce sanya ahlinsa cikin farinciki , numfashi ya janyo ya fesar yana ɗan dukan kan stearing "zan dangwama ina baki farincikin da kika rasa ammina har sai kin gaji , inshallahu zan ɗauke miki kewar komai ,zan mallaka miki duk wani dadi dake cikin duniyar nan ke da yan'uwana lafiyarku farincikinku jin dadin rayuwa zan yi kokari ...... Kiran Anas da ya shigo wayarsa ne ya katse masa zancen zuci da yake , ya sauke naunauyen ajiyar zuciya sannan ya kai idanunshi kan wayar a natse ya kai hannunsa ɗaya ya ɗauki bluetooth dinsa ya manna a kunnen ya dannan wayar take muryar Anas ta doki dodon kunnenshi "kana Ina munzo gida mai gadi yace baka nan ? Iskar ya furzar sannan yace "naje ganin ammina ne gani akan hanyar dawowa ku bani minti goma zan karaso "okay sai ka karaso muna jiranka .. Ya cire bluetooth din ya ajiye a mazauninsa ya cigaba da tuki yana sake lulawa zance zuci har zuciyarsa ta shiga hasko masa yarinyar daya baro a gidansa dogon tsaki yaja saboda tuno kalmar ta gareshi kalmar da yaki jininta kuma take bashi haushi .... Jaguwa zaune cikin d'akin daya tanada domin tautauna bayanai masu mahimmanci akan aikinsa ,gabansa laptop dinshi ne ,yana faman operating yana sauraron bayanan jubi inda yake bayani akan alhaji tanko gote wanda ya kasance shararraren dan kasuwa wanda duniya tasan da zamansa sannan ya tara tarin dukiya bilaadadin anan gida nigeria da kasashen ketari ,ya mallaki qadarori da dama da companies a kowace jaha dake ƙasar nigeria " bincikenmu ya nuna mana mutumin baya zaman gidansa da daddare sai da rana bayan haka akwai tsaro mai tsanani tun daga bakin get doping estate har zuwa cikin gidansa ta kowani bangare dakarunsa zagaye suke da gidan bayan boyayyun camerori dake lugu da sako na gidansa, me zai hana mu hakura da wannan taget din muyi facing din wani yayi shiru hade da numfasawa sannan ya cigaba da magana "jaguwa a ganina mu hakura da wannan aiki kawai ko me kuka ce yan'uwa ? ya fadi haka yana kallon sauran yan'uwansa dake zaune suna sauraronsa , duk suka gyara "gaskiya mu hakura tun da tsaro yayi yawa inji cewar kamil ,Anas ya numfasa yace " kuna nufin bazamu yi nasara ba akan aikin da muka ɗauki tsawon lokaci muna jiran aiwatar dashi ? a qalla wannan shine karo na hudu da muke rusa budget din aiki akan Alhaji tanko gote gaskiya a ganina bai kamata muyi wasa da damarmu ba kawai mu fara shirin aiwatar dashi kuma a cikin satin nan "dan Allah malam ka natsu kayi nazari akan operation din nan jabir ya katse masa hanzari ta hanyar fadar haka"the best solution mu hakura tunda jubi da kamil suka nuna abar shi , kai koni nayi supporting dinsu mu hakura kawai muyi facing din wani aiki ...... Sai lokacin Jaguwa ya d'ago kyawawan idanunshi masu matukar kyau jere da gashin ido ya tsura musu yana kallonsu daya bayan daya sai daya ɗauki tsawon minti biyar yana kallonsu sannan ya mike tsaye yana rufe laptop d'insa ya soma magana a tsanake kamar ba wannan shararraren tantirin daya addabi manya kusoshin gwanati da manya attajirai ba "duk naji bayaninku daya bayan daya amman kusani wannan aikina ne jiya ba yau ba , da muna saka tsoro a zukatanmu da bamu kawo wannan matsayin ba , matsayin ƙasar nan take bulayin neman Jaguwa ido rufe, burin duk wani dan sanda mai matsayi ya samu nasarar gano inda muke ,ko'ina acikin kasar nan magana ɗaya ne ana son ganin wanene wannan mutumin daya addabi kasa da kasa gidajen radio dana tv , news paper ko'ina magana ɗaya ne amman har yau basu yi nasarar gano mu ba abinda zai faru yanzu shine ni da kaina zan tunkari tanko gote ya karasa maganar a fusace yana dukan table din dake tsakiyar su jabir sannan ya juya musu baya rugume da hannunwansa duka ..... Duk suka zaro ido a frigice suna dubansa gaba-daya jikinsu yayi mugun sanyi da jin furucinsa Anas ya mike ya karasa inda yake ya tsaya a gabansa "kalle ni Jaguwa ya d'ago kyawawan idanunshi ya zuba masa batare da yace uffan ba "bazan barka ka tafi kai ɗaya ba ko kowa yaki binka ni zan bika amman me zai hana mu hakura nima jikina yayi sanyi bamu taba samun saɓanin ra'ayi akan halqallarmu ba sai yau me zai hana mu hakura kawai .... "Kawai abar aiki saboda tsoro ko me ? yayi masa tambayar yana tsareshi da kyawawan idanunshi ,a hankali Anas ya gyada masa kai "ba saboda tsoro bane "saboda me ye faɗa min Ina jinka ? "me yasa ni ban karaya ba ku zaku karaya ? "me yasa ni bangujewa aikin ba ku zaku guje masa ? wannan karon a tsawace yayi maganar yana dubansu ransa a matukar bace "daman mun tsara haka ne dan wata rana zamu sakawa zukantanmu tsoron aiwatar da qudirinmu ? dukkaninsu suka gyada kai alamun a'a suna dubansa da mamakin karfin halinsa "mun san duk abinda ka faɗa gaskiya amman .... "listing yayi saurin daga musu hannu " banason jin komai zanje Kuma ni kadai zan aiwatar da komai zan nuna muku kwarewata ta wuce yadda suka tsamamnin ..... Duk wannan maganar dake yake yinta cikin isa da izza da rashin kuruciya yake yinta ,dan kallo ɗaya zaka masa ka fahimci ya mallaki hankalin kansa sannan yasan meye rayuwa babu alamun kuruciya atare dashi , ya sake kallonsu daya bayan daya "ku fito ku faɗa min cewar matsorata ne , " a she ku din kananan yan iska ne iskancinku bai taka kara ya karye ba kuka hau matsayin da masu dakakkiyar zuciya suke hawa ... "A she akwai abinda zaku ji tsoro bayan kuna dani kuna tare dani ? Zan fita ni kadai raina nayi gaba da gaba da tanko gote ya karasa maganar a tsawace cike da fushi jikin Anas ya dinga kyarma ya shiga rarrashinsa dan yasan halinsa abu kankani ke bata masa rai har yayi nasarar dagula nasu lissafi yana gama maganar bai tsaya ya saurari rarrashin da Anas yake masa ya fice daga d'akin kallon juna suka shiga yi kamil ne yayi karfin hali yin magana "yanzu ya zamuyi da alamun ya hau dokin nakin daya saba ? "Ku bar shi tukunna zuwa anjima mu gani zan san yadda zanyi na shawo kansa, ni kaina na hakura duk abinda mutun ɗaya mutun biyu har uku sukayi magana akanshi mafi alkhairi a hakura dashi inji cewar Anas a hankali suka cigaba da tautaunawa .. Kai tsaye special room d'insa dake kallon wanda tanweer take ciki ya shiga ya zare rigar jikinsa ya saura daga shi sai vest fari da dogon wando ,ya ɓalle agogon dimond din dake daure a tsintsiyar hannunsa ya ajiye akan mirrow dinsa tare da wayoyinsa ya dauki remut ya kara karfin ac ,ya karasa inda karamin fridge dinsa yake ya ɗauki kwalban win mai sanyi ya ɓalle ya kafa a bakinsa bai ajiye ba sai daya sha rabi sannan ajiye yana sauke numfashi sannan ya kwanta ruf da ciki akan bed yana tunani yadda zai tunkari gidan tanko gote a safiyar gobe ,kusan minti goma yana kwance sannan ya yunkura ya mike tsaye zuciyarsa na dokawa da matsanancin karfin gaske, sai dai sosai yake jin jarumta a sansar jikinsa sam bai ji wani karaya ba ko sarewa ko jin rashin nasara , kallon dakin yayi sosai kwakwaluwarsa ke sake lulawa duniyar tunani akan lamarin, motsin da yaji a bayansa shi ya sanya shi saurin juyowa , ganin Anas ne ya dauke kansa , zama tayi a bakin gado a lokacin da Anas ya karaso ya zauna kusa dashi tare da kamo hannunsa ya daura cikin tafin hannunsa "kayi hakuri abokina kuma aminina "da'akayi me kenan kake bani hakuri ? yayi masa tambayar yana furzar da iska mai zafi tare da fixge hannunsa cikin nashi "ni dai kayi hakuri naga ka ɗauki zafi "akan me zan ɗauki zafi ya sake katse shi yana haɗe hannuwansa guri daya "ni babu wani zafi dana ɗauka aiki ne babu fashi gobe ko jibi zan aiwatar dashi akan idanunku zanje na dawo ya karasa maganar yana murnushin gefen baki alamun nasara yake ji ajikinsa "ka fahimceni abokina "dan me zan fahimceka akan mutumin da babu Allah a ranshi? kuke jin tsoron tunkarasa ..... "nasani amman ka tsaya mu shiryawa tunkararsa tukunan irin su Alhaji tanko ba'a tukaransu haka nan dole sai anyi shiri na musamman "listing anas akan wannan mutumin bazan taba fahimtarka ba, batu akan tsara tunkurarsa an wuce gurin sai dai kuma wani aikin "shikenan shikenan ni zan bi ... , kar ku bini ko kunce zaku bini ma bazan lamunta ba ,ya karasa maganar cikin fushi , Anas ya sauke ajiyar zuciya "shikenan Allah ya baka Sa'a "ameen ya fada yana mik'ewa haɗe da shiga bathorrom .... ********** Da misalin karfe shida na yamma ya shigo dakin kwance akan gado ya hangota ta kamkame jikinta guri ɗaya kuma har lokacin bata sauya kaya ba , idanunshi ya kai kan mirrow inda ya ajiye mata take way din daya kawo mata tun safe yana nan kamar yadda ya ajiye , da sanyi jiki yake karasowa inda take way yake har ya karaso ya bude laidar babu abind ta taɓa a ciki ko drinks din ciki bata sha ba "ya Allah!" ya furta a kasan makoshinsa "wannan wace irin yarinya ce for god sake ? da alamun tana son kashe kanta ta rataya a wuyana ? ya karaso bakin gadon ya duko daidai fuskarta ya zuba mata sexy eye's d'insa yana son kai hannunsa jikinta amman yana fargaban yanayin da zai tsinci kansa, yayi haka yafi sau uku yana ƙoƙarin kai hannunsa dan ya tasheta a hankali ta juyo gaba-daya ta zube a jikinsa yayi saurin riketa ya zauna a bakin gadon ,ita kuwa jinta ajikin mutun yasa ta ɗan bude idanunta da suka mata nauyi saboda kukan marin da yayi mata , ganinsa yasa ta saida idanunta akanshi kamar zatayi kuka ,shi kuwa hankalinsa ne yayi maseefar tashi saboda wani irin zafin da yaji ya ratsa jikinsa, jikinta kamar garwashin wuta ,ya kai hannu ya shafa wuyanta nan hankalinsa ya sake tashi ya kwantar daita tamkar jinjira ya sauko ya shiga bayi ya tari ruwa acikin karamin raba da towel ya fito qirjinsa na wani irin dokawa kamar zai fito waje ,ya k'arasa bakin gadon ya tsaya yana Kallonta ",ya rabbi me yasa na daukota" yayi maganar a kasan ran shi ? a hankali ta sake ware idanunta da kyar akanshi tana motsa karamin bakinta yayinda sautin kukanta ke tashi kasa kasa , gadon ya hau ya zauna yana mai jin tsananin tausayinta , zuciyarsa na bugawa ya kamota jikinsa ya kwantar daita a saman cinyarsa, ya matse towel a cikin ruwa ya runtse idanunshi ya soma goge mata fuskarta zuwa wuyanta naunayen ajiyar zuciya ta sauke tana furzar da huci mai zafi yayinda hannunsa ke rawa kamar wanda aka jona jikinsa da wutar lantarki duk da ba wannan ne karonsa na farko da zai kai hannunsa jikin mace ba amman ba zai iya misalta yadda zuciyarsa da gangar jikinsa suka dauki sauyi ba , runtse idanunshi yayi sosai a hankali ya dinga yin kasa da hannunsa tare da turawa a jikinta yana goge mata jiki still hannunsa na rawa ,ya dade yana goge mata sansar jiki zuwa lafaffen cikinta dake shafe tamkar ba'a taba saka musu komai ba ,a hankali rigar jikinta ta sabule batare daya sani ba a dalilin idanunshi dake lunshe jin da yayi towel din hannunsa ya dauki zafi ,ya buɗe idanunshi aiko yaci karo da abinda yafi komai gigitashi ya sura qirjinta ido . idanunta na lumshe ta wani lafe masa a jiki tana sauke numfashi a hankali a hankali ,shiru yayi yana kallon tsararrun dukiyaar fulaninta a zahirance duk yadda yayi tsamanin kyauwunsu ya wuce yadda yake zato ,saurin runtse idanunshi yayi saboda ganin tsayayun dukiyar fulaninta masu matukar kyau da ɗaukar hankali na neman zautar dashi ga kan nipples dinta dake cure guri wanda da gani zasu yi dadin tsotsa ,yayinda kamshin turaren jikinta mai cike da wasu sakonni suka dinga kaiwa zuciyarsa farmaki ,haka nan yasa ya tsinci kansa cikin wani yanayi da bai taba tsintar kanshi ciki ba gabad'aya ya rikice a cikin seconni da basu wuce uku ba ya rude da ganin baiwar da Allah yayi mata , wahalallen ajiyar zuciya ya sauke ya sake bude idanunshi akansu, gbdy wannan karon ya kasa ɗauke idanunshi akansu yay bala'in kura musu ido take tsigar jikinsa suka dinga mike tsaye yana jin idan bai dan murza kan nipples dinta ba zai iya mutuwa ,wata zuciyar tace ka taɓa kawai ba sai ka tsotsa ba tunda zuwa anjima zaka maidaita gidan ubanta wata killa ma daga yau bazaka sake ganinta ba ,ya lumshe idanunsa yana sauke numfashi a hankali yana amincewa shawarar da zuciyarsa ta bashi ,ya kai hannunsa saman dukiyar fulaninta ya soma shafawa a hankali yana lumshe sexy eye's d'insa wani naunauyen ajiyar ta sauke tana furta "wayyohlly Allah bana so..... stop plz"yadda take maganar kamar ma k'ara rud'ashi take gaba d'aya hankalinsa ya k'ara tashi sansar jikinsa sai kad'awa yake musamman jin dumin jikinta a nasa bakinsa ya kai cikin kunnenta yana hura mata iskar bakinsa yana shafa brest d'inta "bansan yadda akayi na tabasu ba na tsinci kaina da taba baiwar da Allah yayi miki zan daina duk wannan maganar a zuciyarsa ya fada , yana jin kamar ya cafki lip's d'inta ya ji yaya teast din bakinta yake , a hankali yake cigaba da murza kan nipples d'inta da hannunsa daya har yayi nasarar kai dayan hannunsa ya damki dayan brest d'inta "ka bari plz I don't like it" ta sake yin magana muryarta can kasa, da kyar ya fixgo magana kamar zai yi kuka " zan bari "zan bari kawai yake iya furta sai dai kuma ya kasa ɗauke hannunsa daga qirjinta saboda wani irin mugun fellings din da yake ji akanta kansa ya cusa tsakankanin brest d'inta .. ... DARLING'S 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 WRITING BY *BAGUDO& MIMI'S QUEEN* WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim https://my.w.tt/lcJskJdtpbb 🅿️ 6 Jin kusacinsu tare yasa ya qara fita haiyacinsa gbdy ya kasa zare fuskarshi daga tsakiyar dukiyar fulaninta , a natse cike da sanyin jiki ya cigaba da shafata yana lumshe idanunshi , gbdy yanayinsa ya gama canzawa ,zuciyarta ke bugawa da karfin gaske tana kokarin son dakatar dashi sai dai ta kasa aiwatar da komai dan haka ta runtse idanunta gam jikinta na kyarma kamar mazari saboda rashin sabo da wasanin da yake mata bugu da qari zazzaɓin daya rufeta "me yasa yake wasanni da jikina bayan ya tabbatar min da ni din ba kowa bace bashi da muradina a wanin da suka gabata ? lafewa tayi ajikinsa saboda kamshin turaren dake tashi a jikinsa ya cika mata hanci gashi har lokacin ta kasa furta daidai da kalma daya duk da magana take son yi , yayinda shima ya kasa barinta ,yana jin tamkr su tabbata a yanayin da suke "a she ba komai yake ji ajikin matan daya taɓa mu'amula dasu ba ,ta kowani bangare ta zarta su a komai , tsarin jiki mai kyau da tsayawa a rai babu abinda Allah bai mata ba , hatta dumin jikinta daban yake dana sauran mata babu abinda ke d'aga masa hankali da rikitashi har ya nemi zautar dashi kamar qirjinta maganarta tafiyarta yadda duk taku daya sai jikinta ya motsa ,ganin yaki barinta yana kokarin d'aura lips dinsa akan nipple's dinta yayinda dayan hannunsa ke faman murza dayan brest dinta yasa ta bud'e baki da kyar "dan allah ka barni karka dara akan abinda kake min ina Jin wani iri a sansar jikina ina jin kamar na mutu bazan iyan jurar abubuwan da kake min ba ,zan so wannan abun da kake yi ya kasance a cikin raya sunan ma'aiki kake yi ,dan Allah ka barni ta k'arasa maganar tana fidda numfashi da kyar, dan ita kadai tasan yanayin data tsincin kanta da yadda take jin tafin hannuwansa ajikinta duk wani kafa na gashi dake kwance a jikinta sai da suka mike numfashi kawai take janyo da kyar tana fitarwa da wani irin sound. Saurin hadeye wani miyo daya tsaya masa a makoshi yayi yana sauke naunayen ajiyar zuciya gbdy ilahirin jikinsa ya mutu murus jikinsa yayi sanyi da jin sautin muryarta ,ta d'aura hannunta saman kanshi ta cusa cikin sumar kanshi tana shafa laulausan sumar dake kwance luf luf da gani kasan ainihin fulanin usali ne "kayi shiru zan so mu kasance ma'aurata karka ga laifina, ni kaina bansan meye dalilin daya sa nake bukatar haka daga gareka ba... shiru yayi ya kasa magana sannan ya kasa zare kanshi daga tsakiyar qirjinta sai faman sauke numfashi yake zuciyarsa na wani irin dokawa da sauri ,cike da sanyin jiki ya matseta sosai a faffadan qirjinsa yana furzar da hucin numfashi , sama yayi kaɗan da fuskarsa daidai saitin fuskarta suna shakar numfashin juna hancinsa na kan nata sun dauki minti biyar suna shaƙar numfashi juna batare da sun kalli kwayar idanunsu ba , cike da jarumta ya hade bakinsu guri daya dan abinda zuciyarsa tafi bukata kenan a wannan lokaci jin teast din miyon bakinta yana jin muddin bai tsotsa ba wani mumnunar abu zai iya faruwa dashi, soma tsotsa ya soma yi yana lumlumshe idanu, a sanyaye ya kamo hannuta cikin nashi ya tsarke yana murzawa a hankali, gbdy ya kanainayeta ya hanata sauke wadataccen numfashi saboda kunyarta data masa diran makiya , tana rungume ajikinsa bacci ya soma fixgarta ta dinga lumshe idanunta tana sauke numfashi dan haka ya barta ,ta godewa Allah daya bar abinda yake mata dan kwakwaluwarta bazata iya daukar abinda yake mata ba, jin yanayin numfashinta ya sauya ya zareta ajikinsa ya kwantar daita idanushi na kanta kallo ɗaya yayi mata ya fahimciceta ya gyara mata kwanciya ya lullube mata jiki da bargo mai taushi saboda rashin kayan dake jikinta ya tattara sumar kanta daya sauko fuskarta gefe , sannan ya juya mata baya yana matse kafafunsa jin muryarsa tayi a kasalance " bari na hada miki ruwan zafi ki tashi kiyi wanka zanje na dawo kafin na dawo kiyi wanka kiyi sallah yanayin yadda yayi maganar ya bugar mata da zuciya sosai taso saita natsuwarta dan ji take kamar ita dashi ma'aurata ne ina ma su kasance ma'aurata , ya Allah ka fini sanin dalilin da yasa ka had'ani da wannan bawa naka da ko sunansa bansani ba , Allah idan alkhairi ne haduwata dashi ka gaugauta saka masa soyayyata tayi addu'ar a kasan ranta ... Jiki a mace ya mike ya fita daga bangaren zuwa dayan bangarensa jikinsa na sake kwad'aituwa daita ,tsayawa yayi a tsakiyar dakin yana bin jikinsa da kallo duk yanayin jikinsa ya sauya , tsaki ya ja yana mai tsananin jin kunyar abinda ya aikata, tabbas wannan mafi munin abu kunyar daya aikata "shi da mata ke kawowa hari kamar zasu cinyesa yau shine ya ........ Iska ya furzar daga bakinsa ya kai hannun ya shafa sumar kanshi yana ciza gefen lips dinsa kasa , wani tunani ne yazo masa har lokacin fa bata sanyawa cikin komai ba , ya karasa gaban madaidaicin table din da yake ajiye mahiman abubuwansa , ya ɗauki daya daga cikin wayoyinsa ya soma neman daya daga cikin yaransa Kira daya ya dauka yana furta "boss....... katse shi yayi yana bashi umarnin siyo masa abinci tare da ruwan zafi yana gama fadar hk ya katse kiran ya shiga bathorrom domin tsarkake jikinsa . Bangaren mahaifiyar tanweer kuwa tunda aka tafi da tilon diyarta take cikin tashin hankali taki ci taki sha taki wanka ta dawo kamar wata zautacciya mahaifin tanweer ne zaune a gefen ta rike da hannunta daya yana rarrashinta "dan Allah zainab kiyi hakuri kida'n sa wani abu a cikin ki dan Allah". ya fada yana kallon hajiya zainab wacce ke zaune kamar wacce bata da rai a tattare da ita, duk tayi wani iri kamar wacce ta jima cikin wahala ta zabge a cikin kwana ɗaya ganinta hakan bak'aramun da'gama Alh.Abubakar hankali yake yiba"Yanzu Zainab kina ganin abunda kike yana da kyau kenan ? "nasan irin zafin da kike ji nima ina jin fiyye da naki sai dai idan kika bari wani abu ya sameki baki min adalci ba ,babu diyata a kusa dani ke kuma kinki kwantar da hankalinki ,ki kwantar da hankalinki dan Allah yanzu haka ana kan binciken gano inda suke ita kanta tanweer idan ta dawo ta taddake a wannan yanayin kinsan she will not feel bad, what if something happened to you me kike so na fada ma 'yarmu Tanweer?"tana jinsa duk waɗan nan zantukan amma sam taki tanka mishi. Kallonta yayi cike da jin wani irin matsanancin damuwa, tunda yake a rayuwarsa basu tab'a fuskantar irin wannan tashin hankalin ba , wayarsa ce ta soma sowa alamun kira ya shigo, jikinsa na rawa haka hannunsa ya tashi daga gefen gadon ya tura hannu ya shiga laluben wayarsa, lokaci guda ya ciro yasa ta a kunne. "Waalkassalam"ya fada da alama daga can bangaren an mai sallama. "Owk gani nan gangarowa k'asa yanzu" Yana fad'a ya kashe wayar ya maida cikin aljihu. "Anganta?!"hajiya zainab ta mai tambayar tare da d'ago idannunta wadanda sukai rau-rau kamar na wacce ta jima tana jinya. Wannan shine iya abunda take iya fad'a tun a lokacin da aka fita da Tanweer bata iya cewa kowa komai, haka duk wanda yazo jaje 'yan uwa da abokan arziki bata iya saurarsu kusan ma bata gane mutane saboda tsananin tashin hankali da take ciki. Girgiza mata Kai yayi alamun a'a "Ki jira naje na dawo Insha Allahu za'a ganta zainab, amma dan Allah ki daure kisa wani abu a cikin ki plz"ya karashe maganar cikin rarrashi yana kallon kwayar idonta. Dauke idannunta tayi wad'an da suka cika taf da ruwan hawaye. "Dan Allah kutaimaka ku dawo mun da 'yata Tanweer, please ka taimaka mun dan Allah Alhaji nasan ba abunda yafi k'arfinka kune governatin na...". "Shhhhh! Nace kiyi shiru za'a ganta ki kara hakuri yanzu kiyi ko'kari kici abincin da'aka kawo kan ya huce plz, I will be back soon". Yana rufe baki ya fice yana k'ada Kai cike da takaicin abunda yake faruwa dasu. Bin kulolin da Salamatu ta shigo ta ajiye mata d'azu na abinci tayi, tana Jin yunwar sai dai bazata iya ciba a yanzu inba ganin tillon 'yar'ta tayi ba. Suna zaune a babban falon Alh.Abubakar ya shiga da sauri wanda hakan yasa dukkansu tashi ciki hanzari, k'arasawa yayi inda suke tsaye cikin hanzari ya soma mika musu hannu cikin sauri suke gaisuwa fuskarshi ba yabo babu fallasa ya koma ya zauna tare da musu alamu da hannunsa da su zauna. "Tuntuni nake sa idon ganin ku Inspector ina fatan ansama wani information kan yarinyar nan?". Yayi tambayar yana kallon Inspector hassan wanda kansa ke kallon k'asa batare da ya dago yace komai ba. Ganin haka yasa Alh.Abubakar dan tsuke fuska tare da gyara zamansa kamar zai tashi , ya cigaba da fad'in. "Lafiya Inspector naga kunyi shiru dukkanku don't tell me ba wani improvement"ya k'arasa maganar fuskarsa cike da damuwa q'irjinsa na wani irin bugu kamar zai fita ba k'aramun dauriya yake ba yana jin rad'ad'in rashin tilon 'yar tasa, tabbas ya fahimci shirun nasu ba alkairi bane d'an runtse idannunsa yayi inda ya soma tsinkayar maganar Inspector. "I am very sorry sir, gabad'aya investigation d'inmu ya nuna an bugar da wasu daga cikin ma'aikatan dake aiki a cikin gidan kafin a samu nasarar shigowa gashi duk wata na'ura da CCTV Footage an datse kamar yadda muka sheida maka a tun farko da...". "Dakata Inspector! Ni damuwa ta a yanzu 'yata dan haka ina rok'onku dan Allah ku hanzarta nemo min yarinyata kafin su cutar min daita, How comes za'ace ansace 'yata tilo a wannan k'asar da nake da babban matsayi? ya zama dole a binciko ta cikin kankanin lokaci, taya muna ba da tsaro ga al'umma ace gunmu da iyalanmu babu?" Alh. Abubakar ke jero wad'an nan tambayoyi wad'anda kana saurara zaka fahimci 'bacin rai da damuwa a tattare dashi , Inspector kansa shi da SP sun tsorata da yanayinsa, d'ago jajayen idannunsa yayi wad'anda da ba ja bane amma yanzu sun rikid'e zuwa ja ya kallesu. "Zan k'ara baka second chance wajen nemo mun farin cikina, zan kira minister da commissioner of police na sanar dasu if you fail this time I will make sure to disqualify you from all duties dan hakan zai nuna baka iya aikin ka ba sam"ya karasa maganar lokacin daya tashi. "Insha Allahu we will do our best bazan taba kasa yin aikina ba ka...". "Inspector kuje kawai, banson jin promises just fulfill your duties kawai, As you all know bazan iya rayuwa ba muddin wani abu ya sameta I need to act quickly yarinyata karamace tayi kankanta da kasancewa a hannun waɗan mutanen, she can't be around such people I won't let her stay long in there Insha Allahu goodbye and good luck for all Inspector". Yana gama fad'in haka bai sauraresu ba ya sa kai ya barsu . Kallon juna su kai cike da damuwa "muje" Inspector ya musu magana suka wuce dukansu ukun cikin hanzari Ko drink din da lokacin aka shigo musu dashi basu iya tsayawa sun sha ba . "I.B why?". Nazifi yayi tambayar yana kallon Ibrahim wanda yake cike da matsanancin damuwa duk jikinsa yayi zafi rau saboda zazzabi , tunda aka d'auke Tanweer yake kwance yana fama da zazzabi sosai. "Amma kasan abunda kake ma kanka ba zaisa aga yarinyar nan bako?". Ya Kuma fad'a yana kallon Ibarahim wanda idonsa ke runtse wasu hawaye masu d'umi ke faman bin k'uncin sa yana tsananin son Tanweer. "I thought you are strong police officer but a yanzu ganin yanayin ka got me thinking otherwise why? Abune da yakamata ace ka bishi da k'arfin ka like a real man haunt them like lion that you are but...ya Rabbi". Ya fada tare da kad'a kansa. Shigowar Mahaifiyarsa Haj.bassera ne ya katse Nazifi dake zaune gefensa da Kayan gwaje-gawajensa na hospital kasancewarsa likita kwarare. "Yaci abincin kuwa?". Ta tambaya lokacin data k'arasa shigowa idonta na kan Ibrahim. Gigirza mata kai Nazifi yayi. "A'a Umma har yanzu dai yaki infact yaki mun magana tunda na shigo". Cike da damuwa ummansa ta girgiza kanta "Haka yake ae tunda abun nan ya faru yak'i magana yaki cin abinci gaba daya, lamarin dai sai addu'a kawai" ta k'arasa maganar lokacin data kai hannunta jikinsa runtse ido yayi, yanzu ba zafi jikin normal sai dai damuwar ta abincin. "Umma Ki cigaba da bashi abincin may be zai ci, ni zan koma gun aiki". Ya fada lokacin da yake had'a shirginsa. "Owk a dawo Lafiya Allah Ubangiji ya tsare". Ta fada tare da mai murmushi. "Ameen Umma bye". Ya fada lokacin daya dau suitcase din nashi ya fita ya barta zaune tana cigaba da k'okarin yadda Ibrahim zai yarda yaci abinci tare da kwantar masa da hankali . Yana fita babban falo ya tunkara jin muryar Abban Ibrahim a falon da alama waya yake, da sallama ya shiga cikin falon. Kallonsa Alh.Tahir yayi tare da saurin magana. " can I call you later?". Ya fada cikin sauri tare da ajiye wayar yana kallon Nazifi. "Abb...". "Muje muje waje Nazifi we need to talk ". Alh.Tahir Ya fada lokacin da yayi gaba nazifi na binsa a baya cike da matsanancin damuwa. "Yauwa a nan zamu iya magana". Alh.Tahir yayi maganar yana kallon fuskar nazifi wacce ke nuna damuwa. "Haba Nazifi, Me yasa kake damun kanka bayan na fad'a maka so nake kawai ka keeping dinshi na d'an day's har na samu abunda nake kallo ya yu...". "Amma Abba me kake nema wanda zaisa kasa nayi ta kashe ma Ibrahim jiki da samai zazzabi haka bayan kafi kowa sanin yanzu ne yake buk'atar jarumtarsa wajen nemo Tan....". "Dakata Nazifi!". Alh. Tahir ya fad'a cikin b'acin rai tare da d'aga mishi hannu. "Who is Ibrahim to you? In tambayeka ma". Yayi maganar cikin bacin rai. Cikin girmamawa Nazifi yayi k'asa da kansa. "Tambayarka nake!". Ya fad'a da d'an k'arfi saboda damuwa. "Abokina ne". Ya bashi amsa batare da ya kallesa ba. "Good naji dad'i da kasan wannan, so stay within your limits kaima you are like a son to me karkayi abunda zai b'ata zumuncina da kai da iyayen ka, I know What is good and bad for Ibrahim karka damu bazan cutar da d'ana ba shi kad'ai gareni nima kamar yadda Tanweer take gun iyayen ta na tabbatar babu abunda zai sameta she will be back kaji?"ya karasa maganar cikin sanyin murya . "To Abba, ni zan tafi aiki". Ya fad'a lokacin daya d'au hanya. "Owk sai ka dawo my son god bless you for me zaka ji alert kaji ko". "To". Abunda Nazifi Ya fada kenan ya fice cike da mamakin halin Alh.Tahir ya rasa dalilinsa na sa d'ansa a wannan halin gaba d'aya da harara Alh.Tahir yabi bayan Nazifi daga bisani ya koma cikin gida abunsa ya cigaba da wayarsa ... *** ba'a dauki cikakken minti shabiyar ba eku ya karaso yana knwoking din kofar a daidai lokacin daya fito daga bathroom kugunsa daure da towel ya amsa da" Yes yana dakatar dashi sai daya goge jikinsa ya karasa jikin wordrobe dinsa ya zaro jallabiya milk colour design mai shegen kyau da santsi ya zira ajikinsa ya fesa turare mai sanyin kanshi sannan ya karaso bakin kofar ya bude ,ya amshi farar laida da flaks din dake rike a hanun eku ya sallameahi ya murd'a kofar dakin da take ya shiga bakinsa ɗauke da sallama ,tana tsaye a lokacin sanye da daya daga cikin dogayen rugunan da yasa aka siyo mata, kallo daya yayi mata ya dauke kanshi daga gareta saboda wani irin abu daya ji ya tsinkari ilahirin jikinsa mai kama da sukar allura , ya karasa shigowa tamkar bashi ne ya dawo mata tamkar bawa ba a dazu ko wani mayunwacin zaki ,ya balain hade ransa kamar wanda aka aikowa da sakon mutuwa tun daya shigo hankalinta da idanunta tatare da natsuwarta suka koma kansa ta kasa dauke idanunta akanshi ina ma zai aureta .... tayi kewar iyayenta sosai sai dai bata son rabuwa dashi, tuna sauran awani kadan ya rage ya sadata da gidansu kamar yadda yace yasa hankalinta ya sake tashi "why will you disturb yourself over him? Uhm! kika sani ko yana da mata shiyasa yaki amincewa dake, why bother your mind? Why?!". zuciyarta ta jiho mata wannan tmbyr take idanunta yayi raurau ya cicciko da ruwan hawaye , sosai take kallonsa tana jin wani irin sonshi nabin lugu da sako na gangar jikinta ,ta bala'in kafeshi da idanunta , ya ɗan dago ya kalli inda take batare da yayi magana ba ya ajiye flaks da laidar hannunsa "menene kuma kika wani tsareni da idanu? yayi maganar cikin rashin damuwa "a ranta tace kaji da munafurci kana wani ciccin magani like he is not the person that try to...". Da sauri ta katse tunanin. " ga abincin nan ki tabbatar da kin ci nan da awa biyu zaki koma hannun iyayenki ta yatsin fuska tana turo masa karamin bakinta cike da shagwa'ba tace "ni ni babu abinda zanci sannan babu inda zani, I won't go anywhere I will stay here!". niyyar fita yake Jin abinda tace yasa dole ya dawo ya zauna wanda zuwa lokacin itama ta zauna a gefen gado tana fuskantarshi ya kafeta da kyawawan idanunshi yana kallonta a tsanake, bata fuska tayi tace "meye na wani tsareni da ido kamar zaka cinyeni kana tunanin maidani batare da nasan matsayina ba, ni dole sai ka fada min matsayina kafin! Are you marrying me or not?!". "ba ke kike da wannan ikon ba ganin damana ne ko akasin haka yayi maganar a dake yana mikewa ya karasa ya dauko cup da spoon ya dauraye wannan tsarin na cikin tsarinsa da dokokinsa tun bai san zai taka matsayin da yake a yanzu ba ,ya dawo inda take tamkar an dasata ya hada mata coffer ya tsiyaya zuma a ciki ya juya ya mika mata "ki sha karki 'bata min lokaci dan lokacin sallah ya karato dole ta Kai hannu ta amsa saboda yadda ya hade rai ta soma kurba kadan kadan tana kallonsa , ya janyo farar laida ya buɗe ya ciro takeway ya buɗe ya janyo karamar stood gabanta ya ajiye tayi murmushin karfin hali tace " laila kamar wata matarka gsky i will love to be tha...". "shut up I don't want hear .... Sai kuma yayi shiru ya kasa karasa maganar "ki daina kusanta kanki dani zaki sa zuciyarki cikin rudani da wahala dan I can't be that person". shiru ne ya biyo baya kafin daga baya yaja numfashi ya cigaba da motsa lip's dinsa "ina ke ina ni ? "da kinsan koni waye na tabbatar da ba zaki yi kwadayin kasancewa dani ba har kiyi muradin son zamowa mata agareni , nasan kyawuna ne ya rudeki ko ?". tayi saurin hadiye ruwan shayin data kurba tana girgiza masa kai "no just like that I fa...". "Shiii! karki bata bakinki duk abinda zaki fada bazan taɓa yarda ba dan dubunki sun fada Kuma ta nan yake bi ya fita ta nan ya nuna kunnenshi , ta narkar da fuska kamar zata yi kuka " ka fahimceni dan Allah give me chance to sho...". "nace bamu dace ba sam! Let's this be the first and last" ya kasara mgnr yana tsura mata idanunsa dake bugar mata da zuciya"Anyway daga yau basai kin Kuma ganina ba". yayi mgnr a fusace "ki ci abinci kawai , girgiza masa kai tayi "ka kwantar da hankalinka wallahi da zuciya daya nake son zama abokiyar rayuwarka ,zan zauna da Kai tsakani da Allah, baxan damu da wani abu naka ba idan kuma kana da mata ne yasa kaki amincewa dani ka fada min bazan so na shiga tsakanin ma'aurata ba? ". ta karasa maganar kmr zatayi kuka cike da hassala ya katseta "just eat! yana zaune ta soma tsakuran abinci kamar bata son ci har sanda aka soma Kiran sallah magrib ,ya mike tsam ya shiga bayin dake manne da dakin bai wani dauki lokaci ba ya sake bayyana a parlour a kallon da yayi mata ya fahimci gbdy attention dinta yana garesa "ki tabbatar da kin cinye abincin da shirin barin gidan nan kafin na dawo daga masallaci". ya fita daga d'akin yana taku cikin isa da izza kamar wani jinin sarauta tabi bayansa da kallo har ya bacewa idanunta "ya rabbi Allah ! You alone knows that I am not attracted to him for his handsome face, haka kawai na tsinci kaina Allah ka kawo min ɗauki ya fahimceni before is too late". ta lumshe idanunta wasu siraran hawaye suka gangaro mata yana fita ta saki spoon din hannunta .. Kai tsaye matsallaci ya nufa da kafafunsa yana tafiya kamar baya son taka kasa yayinda mutane unguwan suke gaisheshi cike da girkamawa yana amsa musu a mutunce lokacin daya karaso cikin matsallacin tuni sawun gaba dana biyu ya cika bai ji dadin haka ba yabi sawu na uku cike da ladabi ga ubangijinsa yake tada kabbara bashi ya fito daga massalacin ba sai da akayi isha'i yana fitowa daga masallaci Kai tsaye gida ya dawo ya sameta kwance cikin bargo idanunta a lumshe "ke ki tashi muje kou gabanta ne yayi mummunar faduwa har ga Allah tana son komawa gida ga iyayenta dan tasan suna can cikin tashin hankali most especially mum dinta sai dai bata son barinsa dan tasan ba lallai ta sake had'uwa dashi ba kamar yadda ya furta , akwana daya datayi dashi ta fahimci shi din mutukin kirki ne wanda samun irinsu ke da wuya "ki tashi muje there is no time to waste". tana jinsa tayi shiru ta sake lafewa haɗe da kamkame jikinta .... DARLING'S 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 WRITING BY *BAGUDO& MIMI'S QUEEN* WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim https://my.w.tt/lcJskJdtpbb 🅿️07 ......Kusa daita ya ɗan duka yana kallonta ,a hankali yaji ta kamo yatsun hannunsa cikin nata tana murzawa bai san sanda ya zauna a gefenta yana sauke numfashi tare da tankwashe ƙafarsa ɗaya yayinda d'ayar kafar ke kan tayis yana jijigawa , matso da kanta tayi ta d'aura a saman cinyarsa, idanunta a lumshe take jin yadda idanunshi ke yawo a fuskarta ,motsa hannunsa yayi da niyyar zarewa daga cikin nata saboda yanayinsa daya ji yana sauyawa, ta bud'e idanunta tar akanshi Ido cikin ido suke kallon juna lumshe idanunshi yayi na second biyu sannan ya bud'esu akanta ya mik'e dan baya son kusancinsu tare "me yasa baki jin magana ?" cikin sanyi murya tace " me nayi maka ?" tana janyo hannusa ya rankwafo jikinta bakinsa ya sauka a daidai kunnenta hucin numfashinsa yasa ta runtse idanunta da sauri. "Ki tashi muje na maidake gidan ku" yayi mgnr yana sakin numfashi haɗe da ciza gefen kunnenta ta saki qara mara sauti tana jin wani iri a gabad'aya ilahirin jikinta ."No! bance maka bazan tafi gida ba but atleast na..... "Shiii!". ya katseta ta hanyar d'aura yatsansa a kan lip's d'inta, shiru sukayi gbdy zuciyarsu na bugawa da karfi "ka hanzarta maida yarinyar nan tun bata zame maka kaska ba'. zuciyarsa ta faɗa masa haka, mik'ewa ya sake yi yana kamo hannunta "Ke! tashi muje Karki bata min lokaci ". banza tayi masa tana yatsina fuska "bana son Ki sake min mutsu akan komai " yayi maganar yana matse yatsun hannunta cikin nashi yana ko'k'arin sauko dai ta, Cikin rashin sani ta fad'o jikinsa tare dan sakin k'ara "Ahm!". Idannunta rufe, yadda ta runtse su yasa ya k'ura mata idanunsa masu matukar kyan gaske, dan kanne d'aya idon tayi ta bud'e sai tayi saurin mayarwa ta rufe hakan ya bashi murmushin da bai shirya yiba me sauti jin haka yasa tayi saurin bud'e idannunta akansa. Murmushin ya k'ara mishi kyau sosai kamar kar ya daina , d'an k'ara ware idanunta tayi tana kallonsa wanda har lokacin fuskarsa na d'auke da murmushin. Ko'k'arin gyara tsayuwarta ya soma yi , Tanweer kuwa da sauri ta kai ma bakinsa cafka tamai peck a lips d'insa , ware idannunsa yayi sosai yana kallonta cike da mamaki 'Do want to kill me wannan yarinya'. Ya furta a ransa Tan kuwa murmushi take masa, sake kai mai Cafka tayi a karo na biyu sai dai wannan karon taji ya bude 'yan lip's dinsa inda ya soma kokarin kissing d'inta,ya cafko laulausan harshenta cikin nasa kamshi sweet taji mai kamshi lemun ,ware idannunta tayi ganin kallon da yake mata yasa tayi saurin runtse idanunta jikinta na dan rawa saboda wannan shine karo na farko a rayuwa data yi kokarin shan bakin wani nmj . Tsura mata idanunshi yayi tare da d'an murmushi, yana jin yadda take jujjuya harshenta da sweet din dake cikin bakinsa take zuciyarsa ta dasa masa ayar tambaya akanta. 'anya kuwa yarinyar nan cikakkiyar buduwar ce ? anya kuwa ba watsatsiba ce take neman kawowa zuciyarsa farmaki? to idan itace kai meye ?Me ye marabinka daita? " wata killa ma ta fika tunda bata aikata abinda kake ....... Kasa k'arasa zancen zucin nasa yayi saboda yadda take bin kunnensa da lallausan yatsunta tuni ya kasa jure abinda take masa a hankali ya cafko harshenta yana tsotsa a tare suka shanye sweet din sai ji sukayi sweet din ya kare aiko ta saka masa kukan shagwa'ba. "Wayo! Why?" Tsura mata ido yayi yana kallonta tare da d'an janyewa, Tanweer banda tab'e baki ba abunda take tana kallonsa. "Ba...ka..kaine ka shanye sweet din byn bai isheni ba". Tayi maganar a shagwab'e kamar zatai kuka. 'bata face yayi wannan karon ba alamun wasa yanzu a fuskarsa. "okay tashi muje idan ma dubunsu kike so zan miki guzurinsa ta sauko tana gama saukowa ta rungumeshi a jikinta "i love you Mr.No Name!" I will miss you no name tsintar kanshi yayi da kasa rabata da jikinsa "Just one day with you but ina jinka tamkar kar mu rabu, is it necessary sai mun rabu?". bakinsa ya kai cikin kunneta yana busa mata hucin numfashinsa, lumshe ido tayi "ka barni zuwa gobe plz ban gaji da kasancewa tare da kai ba"ta furta cikin sanyin murya kamar zatai kuka, dan ajiyar zuciya ya sauke yana kallonta. "ta kowani bangare mahaifinki ya baza mataken tsoro ya damu sosai da rashinki me yasa zaki so zama dani fiye da iyayenki why?" yay mata tambayar tare da ko'karin kaucewa. "I know zasu damu sosai hatta I.B ma zai damu da rashina mutumin da muryata kadai idan bai ji ba a rana babban tashin hankaline gareshi " take qirjinsa ya buga zuciyarsa ta shiga rawa shiru yayi yana ƙoƙarin 'ban'bareta a jikinsa idan bai manta ba shine mutumin da suke waya daita a wancan ranar da tayi accindent "wannan kuma damuwarki ce yayi maganar cike da rashin damuwa , murmushin karfin hali tayi wanda yafi kuka ciwo "mutum mai dakakkiyar zuciya kamarka bai dace ya damu da lamuran mutane ba sai dai acikin kwayar idanunka kadai za'a iya hango tarin tausayi mutane bila'adadin". "Ki daina wasa da zuciyarki da tunaninki muje kawai". Yayi yunkurin sake bambareta a jikinsa ,sake manne masa tayi tana gyara tsayuwarta a jikinsa gabansa na bugawa da matsanancin karfi yayi nasarar zareta a jikinsa suna fuskantar juna " ki daina bata mana lokaci saboda hakan babu abinda zai janyo sai tarin damuwa dan bazan taɓa sonki ba kuma ki daina sona dan soyayyata babu amfanin da zata miki , sannan daga yau ki sawa ranki bazaki sake ganin ko mai kama dani ba, kiyi rayuwarki tare da wanda kika fara zai fiyye miki , ni ba irin mutumin da zaki yi rayuwa dashi bane" gabanta ya dinga dokawa da karfin gaske jikinta ya kama rawa bakinta ya kasa furta komai a dalilin maganarsa dake bugar mata da zuciya , riko tsintsiya hannuta yayi, yana gaba tana d'aga kafafunta da kyar tana kallon bayansa yayinda wani duhu mai haɗe da juya ya gilma cikin kwayar idanunta daidai tsikiyar d'aki yaji jikinta ya sake tana kokarin yin baya ya juyo idanunsa ya sauka akanta gbdy yanayinta ya sauya ta dafe daidai goshinta da hannunta daya cak ya tsaya a lokacin da take kokarin zubewa kasa yayi saurin tarota jikinsa hankalinsa a matukar tashe gabadaya ya rungumeta , ita kuwa cike da bakinciki take fidda numfashi kusan minti biyar suna tsaye tana rungume ajikinsa tuni hawaye ya wanke fuskarta, cike da tashin hankali take motsa lip's dinta " muje ka maidani gida kawai thanks for all the helps tun daga ranar farko da muka hadu har zuwa yantoni daga hannun yan fashi". magana take jikinta na rawa take yanayin jikinta ya sauya daga dumin zuwa zazzaɓi mai zafi, cikin tsoron da bai san yana dashi ba ya matseta gam ajikinsa yana fidda numfashi tare da lumshe idanunshi, "ki dawo daidai sai na maidake" ni muje kawai ina son ganin iyayena, i really want to see them". ta k'arasa maganar tana shirin zubar da hawaye jin numfashinta na kokarin tsayawa ya fara tafiya daita cikin sanyin jiki ,ya kwantar daita a gefen gado a hankali hannunsa daya dafe da byn kanta, yayinda d'ayan hannun ke tsarke cikin nata ya rankwafo jikinta "ki natsu plz qirjinta na dokawa tace "dan Allah say you love me ka fad'a min dan Allah koda itace zata zamo kalmar da zanje karshe daga bakinka ina son ji ... cike da matsanancin fargaba yace "dan Allah ki bar zancen nan babu wata soyayya a gabana, soyayyata ga kowace mace bata da wani amfanin ,bare ke karamar yarinya dake banason zunubin laifina ya shafe ki ,gara duk wani hukunci da zai zo min ya sameni ni kad'ai bazan ta'ba barin zunubina ya shafi kowa ba bare ke plz, dan Allah ki dawo daidai mu tafi dan hankalina bazai taɓa kwanciya ba idan na kai ki gidanku cikin wannan yanayin lumshe idanunta tayi numfashinta na tsarkewa heart beat d'inta na k'aruwa akai akai. A tsanake ya zare hannunsa cikin nata ta sake runtse idanunta gam jikinta na sake ɗaukar zafi jallabiyar jikinsa ya zare, ya ajiye akan madaidaicin table din dake gefen gado, idanunshi na kanta yana zance zuci. 'Allah kada kasa wani abu ya sameta a dalilin wannan shirmen nata na banza ,ban da abunta ma guda nawa take da zata d'aurawa kanta damuwar soyayyarsa ? tayi kankanta da daukar wannan nauyin, matan da suka fita girma da wayewa da komai fiyye da nata sun kasa shawo kansa a batu na soyayya bare ita , shi sam babu wannan a ransa " Rankwafowa yayi jikinta tare da tokare hannunsa da katifa idanunshi na kanta zuciyarsa cike da matsanancin tausayinta duk cikin masu nacin sonshi ita kadai zuciyarsa da gangar jikinsa ta tausayawa ,bai sani ba ko dan ita din yarinya ce mai karancin shekarun da bata wuce autar d'akinsu ba ,hannuta daya ta Kai gefen kanta da taji yana sara mata da karfi a hankali ta soma motsa bakinta, matsota ya sake yi dan jin abinda zatace "mr.no name am feeling very dizzy". tayi mgnr tana bude idanunta akan shi eye's into eye's suke kallon kwayar idanun juna "bana gani sosai ta karasa maganar tana kai hannunta kan damtsen hannunsa ta rike gam jikinta na sake daukar zafi "Mr.no name!". ta sake kira sunansa tana lumshe ido "na kasa fahimtar meke damuna kaina ke..." tayi shiru tana sake rike gefen kanta, cike da sanyi jiki yake binta da idanunshi yana shafa gefen fuskarta har ya kai hannunsa daidai kunnenta tare da zira yatsansa ɗaya , wani irin zirrrrrrrr taji a gbdy ilahirin jikinta mai kama da shoking take jikinta ya ɗauki rawa ganin haka yasa yayi saurin yin kasa da hannunsa zuwa gefen fuskarta ya cigaba da shafawa a hankali ta sake Kai hannunta kan damtsen hannunsa tana lumshe ido matso da fuskarsa yayi daidai nata har karan hancinsa na gugan nata tare da riko yatsun hannunta ya dunkule guri daya yana kallon kyakkawar fuskarta yana jin yadda bugun zuciyarsa ke karuwa ,numfashi kawai take janyowa tana fitarwa da kyar . Motsin kwankwasa kofar d'akin yasa ta tsaitsaita numfashinta ta buɗe idanunta fess tana kokarin kallon kofa shi kuwa har lokacin hannunsa na kan shafa fuskarta haka idanunshi na kan fuskarta ya kasa daukesu "mr.no name, kamar wani yana buga kofa". Ta furta a hankali "karki damu babu Wanda zai shigo d'akin nan sai da izinina tayi shiru "ki yarda dani babu wanda zai shigo hannuwanta duka ta Kai qirjinsa tana yarfesu, sautin wata murya ce ta doke dodon kunnenta "hey adnan open the door plz, is me". hade da buga kofor da karfi kamar za'a balla a hankali ya dan juyo yana kallon kofar sakamakon jin kuryar zahra "adnan!".......... ta furta sunan tana lumshe idanunta wani irin dad'i taji ya mamayeta atleast she know his name yadda yake da tsananin kyau haka sunansa ke dadin ....... . Tsura mata ido yayi saboda jin sunan daga bakinta "sautin mace naji ko matarka ce?!". tayi maganar hankalinta a matukar tashe tana mai sake Kai hannuwanta qirjinsa ta fara turesa ya mike yayinda take kokarin saukowa yayi saurin maidaita "ki kwantar da hankaliki ki kwanta ki dan huta bari naje na dawo sai mu tafi". ya janyo rigarsa ya zira ya nufi kofar sai ganinta yayi ta mike tana neman hanyar buya yayi saurin riko hannunta "ina zaki?!"hannunsa tabi da ido ",ki koma ki kwanta ki bani minti biyu yanzu zan dawo mu wuce" " adnan dan Allah ka bude min kofa mana!". Aka Kuma fad'a daga daya bangaren take jikinta ya kama rawa ta soma zazzare idanu hannunsa duka yasa ya riko kafadunta ta zaro ido tana kokarin fixge jikinta "wayyo Allah tsoro nake ji kar matarka ta ganni, if she see me what will she do nasan! kasheni zatai "yes she will definitely kill me, dan Allah ka boyeni". tayi mgnr a rud'e sound dinta na tashi tana ko'k'arin buya a jikinsa , hade rai yayi "ke malama ki kwanta nace!". yayi mgn a tsawace yana nuna mata katifa cike da sanyin jiki da tsoro tayi taku biyu ta zauna a gefen katifa jikinta na rawa ya k'arasa jikin kofar ya Kai hannunsa kan handle yaji kofar a kulle gam tsaki yaja "a she a rufe kofar take shiyasa Zahra ta kasa shigowa" yayi magana a k'asan ransa , murda key yayi hade da zarewa ya fito yana sauke idanunshi akanta "Kai da waye a cikin d'akin?!". tayi tambayar kamar wata zararriya tana wani irin huci tamkar mijinta . "Muje". Ya mata alamu da hannunsa yana nuna mata daya part d'in. Kallonsa tayi cikin zafin rai tabi ta gefensa ta tunkari ko'far da Tanweer take cikin zafin nama yasa hannunsa ya fincikota baya. "Me kake nufi Adnan karuwa ka kawo gidan nan ?". Tayi maganar tare da k'ura mishi ido. "Ba karuwa bace kar....". "Karuwa ce mana" ta sake furtawa cikin d'aga murya, runtse idannunsa yayi jin tana Kuma had'a Tanweer da mummunar kalmar sosai ranshi ya soma baci. "Na fada miki ki daina kiranta da wannan mummunar kalmar dan ba ita bace". ya fada cike da bacin rai yana huci yayi cilli da hannunta daya rike , Kallonsa tayi tare da murmushin takaici ta kara yunk'urawa. "Koma wacece wannan karuwa sai na...". Fisgota yayi da karfi tare da shimfid'a mata wani irin gigitaccen mari, kan ta dawo hayyacinta ya fisgeta tuni zuwa hanyar da bataso, bai ajiyeta ko Inaba sai wani katon d'aki. Cillata yayi gefe ya juya zuciyarsa na masa wani irin zafi. "Adnan!"ta Kira sunansa cikin d'aga murya tana sha gabansa. "Wacece kuke magana? Wace matsiyaciyar yar kar...". Tasssss ya sake d'auke kyakyawar fuskarta da wani gigitaccen mari wanda yafi wanda ya mata a baya, fashewa tayi da wani irin kuka. "Nace ki daina me yasa bakya...". "Yanzu akan wata 'ya mace kad'au hannu Ka mareni? na shiga uku!". Ta katse shi cikin muryar kuka tare da k'ara fashewa da wani sabon kukan ta koma gefen gadon ta zauna baka Jin komai sai fitar sautin kukanta. Shiru yayi qirjinsa na masa wani irin rada'd'i da zafi wanda baisan na meye ba b'acin raine ko kukanta ko kuma kalmar karuwa da zahra ta danganta yarinyar dashi ne , shiru yayi yana sauraron kukanta gashi abunda yatsana kenan a rayuwarsa yaga mace na kuka ,sanin hakan yasa Zahra ta k'ara k'arfin kukanta, bud'e idanunsa dake runtse yayi , cikin wani irin zafi ya soma taku a hankali har ya k'arasa bakin gadon, zama yayi daga gefenta. "Look Zahra! Kiy...". Sake fashewa tayi da wani sabon kukan "Ya Salam! dan girman Allah kiyi shiru ki daina wannan kukan dan Allah"ya fad'a lokacin daya Kai hannu yana d'an bubbuga kafad'arta, a hankali Zahra ta sulale ta shige jikinsa. "Baby wacece wannan yarinyar daka mareni akanta ? "tayi masa tambayar tare da sauke ajiyar zuciya .. "Bakowa bace!". Ya furta hakan cikin ko'k'arinsa na kauda zancen dan jinta a jikinsa ba k'aramun tada mishi sha'awa tayi ba musamman yadda ta tura hannunta cikin k'irjinsa tana wasa da kan nipple's dinsa lumshe idanunsa yayi gaba daya tare da laso busasshen labbansa. "Bakowa ba kace?ta fad'a cikin d'an d'aga murya lokacin daya ta tashi zaune tana kallonsa. Ganin zata b'ata mishi lokaci ya jawota jikinsa zatai magana ya had'e bakinsu gu d'aya. Lumshe ido tayi ganin yanayinsa ya tabbatar mata bawata mai mahimmanci bace a rayuwarsa dan daya kusancenta tasan ba zai taba bata hadin kai a wannan lokacin ba , sai dai tambayar dake k'asan zuciyarta shine " wacece wannan yarinyar ? tayi ma kanta tambayar zuciyarta na kwad'ayin d'aura idanunta akan ko wacece ta shigo rayuwarsa da har baya son akirata da kalmar karuwa 'tasan akwai tarin mata bila'adadin masu kawo masa hari sai dai babu wacce tayi galaba akansa sai ita ,ita kadai yake saurara domin biyan bukatarsa lokaci zuwa lokaci amman duk da haka sai ta sake tabbatarwa kanta da ita kadai yake alqalla , wani irin kiss yake mata ,gbdy a rikice yake kamar zai cire naman jikinta ,yadda yake sa hannayensa yana matsar jikinta da sauri-sauri haka yake fitar da wani irin gurnani kamar mayun wacin zaki............ Sai data tabbatar ya gama fita haiyacinsa babu abinda yake muradi kamar yaji yana having sex ,ta zare jikinta daga nashi ta sauko daga kan gadon ta tsaya tana maida brest d'inta cikin riga ta ɗauki jakarta ta rataya a kafada tana masa wani mayataccen kallo da kad'a masa jiki ita kanta a matukar bukatar take dashi babu abinda take muradi kamar taji jijiyarsa cikin jikinta yana juyata amman still zuciyarta ta dinga karfafa mata gwiwar sanin wani abu dangane da yarinyar da matsayinta gareshi , daman daga ita sai wani gajerin wando iya cinya da riga otanet mai budadden wuya ,bude idanunshi yayi da kyar ya tsaida su akanta batare da yayi magana ba "bazan yarda kayi having sex dani ba sai na tabbatar da wacece a wancan d'akin tana magana tana kada jiki da bombom "na killace maka kaina , kai kadai na yarda na mallakawa kaina a fadin duniyar nan ,tun daga ranar daka kusanceni naji duk duniya babu namijin da zan sake yarda dashi bayan kai , dan haka kaima baka isa kayi mu'amula da wata mace ba muddin muna tare , ta k'arasa maganar tare da tsayawa daf da kofar d'akin tana kada masa qirjinta idanunshi dake cike da matsanancin sha'awa ya dan lumshe kad'an tare da mik'ewa ya karasa ya dauki t shirt dinsa ya rataya a kafadarsa yayi mata alamar ta bashi hanya ya wuce , cike da natsuwa ta matso shi tana ƙoƙarin shigewa jikinsa ya haɗe rai ya raba gefenta zai bude kofar , kamshin dake tashi a jikinsa ya ziyarci hancinta hakan yasa tayi saurin riko hannunsa dan tasan halinsa a duk sanda yayi irin wannan shiru abinda zai biyo baya mai tsanani hatta sex din ma hakura yake dashi ..... Kin Kallonta yayi yana tunanin abinda zai mata ,zuciyarsa na matukar bugawa da karfin gaske, "adnan ta kira sunansa tana ƙoƙarin kai hannunta kan joystic dinsa "ka aure ni plz dan idan baka aureni ba akwai matsala dan bazan iya rabuwa da kai ba ko nace bazamu iya rabuwa da juna ba zamu cigaba da .... Stop....... Ya fada a fusace yana mai juyowa "I can't marry you zahra coz you're prostitute "ko ina da ra'ayin aure bazan iya auren mace irinki ba bare babu wannan tsarin a rayuwata "I can't marry you zahra shine abinda kwakwalurwarta yake maimaitawa tana kallonsa gaba-daya yanayinsa ya sake sauyawa jijiyoyin kanshi sun fito sunyi rudu rudu "me yasa kike tunanin bazan iya rabuwa dake ba ?"ke kece bazaki iya rabuwa dani ba amman ni Adnan zan iya rabuwa dake ,idan kina tunanin bazan iya rabuwa dake ba ki daina wannan tunanin dan wallahi zan iya rabuwa dake a duk sanda naso kuma a randa na so ya k'arasa maganar yana jan dogon tsaki ya kai hannunsa ya fizgeta yayi jifa daita ta fadi bisa gwiwarta ta juyo da sauri tana kallonsa a tsorace, ya bude kofa ya fita a fusace yana bugo kofar da karfi hanyar main parlou'n d'insa ya nufa ya bude fridge d'insa ya dauki kwalban win ya dawo ya jingina bayansa da Cabinet din dake zagaye da ma'ajin win kala daban daban dake parlou'n ya ɓalle ya kafa a bakinsa yana runtse ido bai cire kwalban ba sai daya sha rabi sannan ya ajiye hannunsa na rike da kwalban tare da dafe goshinsa da hannunsa daya yana huci ....... Tunda ya bar d'akin ta mike ta tsaya bisa kafafunta tana tariyo maganganunsa da sauri ta runtse idanunta kamar zatayi kuka tace "am mad, am stupid ,am crazy why why me yasa nayi react haka ? wayarta ta ciro ta shiga neman layin Anas kira kusan uku tayi masa sannan ya d'auka a lokacin da yake tafka masha'arsa da karuwarsa a eko hotel "ya'akayi zahra ?" oga Anas kana ina plz ? na fita wani abu ne? nan ta shiga koro masa abinda ya faru tsakaninta da Jaguwa take ya fahimci akan yarinyar da suka d'auko ne numfashi ya sauke yana lumshe ido a dalilin cafkar jijiyarsa da karuwarsa tayi , numfashi ya ja ya fesar sannan yace "kina jina zahra ?tayi saurin gyada masa kai kamar tana gabansa "kiyi duk yadda zakiyi ki shawo kanshi ,nayi nisa ina cikin gari gashi ba yanzu zan dawo ba zan kirasa yanzu "okay na gode plz ka taimaka ka kirashi yanzu nasan zai hakura idan kai ne "karki damu idan ma bai hakura ba ki tafi ma haɗu gobe .. Parlou'n ta karaso fuskarta cike da tsoro da fargaba tare da tsantsar nadama ta durkusa a gabansa "am so sorry adnan I don't mean to hurt you anymore wayarsa ce ta soma qara ya janyo yana dubawa sunan anas ya gani dan haka ya ja tsaki yaki ɗauka kusan missed call biyar Anas yayi masa ajere amman bai daga ba yana jan tsaki ya jefar da wayar akan kujera dake kusa dashi ganin haka yasa ta qara rikicewa ta soma zubdar da hawaye tana rokonsa "wallahi nayi nadama bazan sake magana akan ... "daya fiyyewa rayuwarki ya fada yana furzar da iska "kayi hakuri i love You much "nayi but ki bar min gidana yanzu ya nuna mata hanyar fita "kar na sake ganin kafarki matsawar bani ne da kaina na nemeki ba, ya karasa maganar yana nuna qirjinsa "dan Allah ka barni bai tsaya jin abinda zata ce ba ya damki tsintsiyar hannunta "kinsan Allah ba zaki ƙara ko minti ɗaya a gidan nan ba out ya turata waje ya maida kofar ya kulle da karfi ................. Darling's 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 WRITING BY *BAGUDO& MIMI'S QUEEN* WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim https://my.w.tt/lcJskJdtpbb 🅿️08 "Ke din wacece da zaki dinga takurawa rayuwata ? "ni nake da 'yancin yin yadda naga dama da rayuwata bake karyar dana tsinta akan titi ba ....... "hakuri take faman bashi daga wajen da take tsaye "am really sorry Adnan ba nufina na bata maka rai ba you know I love you more than anything that's why I reaact but am sorry ... " sorry for your self stupid ,ni nake da rayuwata kuma yadda nake so zanyi , baki da hurumin takura min ko shishigi acikin lamurana gbdy ya haukace yana fadar bakake maganganu as ending ya bar parlou'n ya koma d'akinsa ya faɗa kan makeken gadonsa ya runtse idanunshi yana juyi da tunanin yanke mu'amula da zahra har kusan karfe 9:00 yana kwance , wani juyi yayi ya janyo pillow ya manne a q'irjinsa saboda azaɓaɓɓen sha'awar dake sake bijiro masa "na kori zahra gashi bani da wacce zata meye min gurbinta, take zuciyarsa tace ",kaje ga wannan yarinyar mana ko bakayi komai daita ba zaka iya rage zafi ... "ko tayi bacci yanzu" ? ya tambayi kanshi yana daga jajayen idawanwansa da suka canza tsabar bala'in da sha'awa ya saukesu akan agogon dake manne a bangon d'akin ya ga goma saura tsaki yaja yace "yarinyar nan bata ci abinci ba .... .. mik'ewa yai ya bar da'kin ya fito haraban gidan yana taku tamkar wani zaki , jiki a sanyaye ya shiga motarsa kai tsaye m.s fast food ya nufa , yai order abinci da abun sha mintuna kaɗan aka haɗa masa komai daya bukata aka mika masa farar laida ya dawo gida ya zaro key ya bude d'akin ya tura kofa a natse ya shiga ,tana ganin a buɗe kofar ta zabura ta mike jikinta na karkarwa ganinsa yasa ta sauke wani wahalallen numfashi . ya maida kofar ya rufe ya k'arasa shigowa d'akin sosai , bai kalli inda take ba ya ajiye laidar hannunsa akan table ya soma balle mabalin tigarsa ya zare, whit singlet d'insa ya bayyana da gajeren wando iya cinya duk da bata ga kwantaccen sumar gashin dake kwance a qirjinsa ba tana iya hango kan nipple's dinsa dake tsaye ga santala santalan cinyoyinsa a bayyane gabad'aya jikinsa kwance yake da laulausan gashi mai tsuma zuciya wani irin shaukin sonsa ke fixgarta , kallon inda take yayi take idanunsu suka tsarke cikin juna, wani irin abu suka dinga fitowa daga kwayar idanunshi suna shiga nata masu wuyar misaltuwa , kusan minti uku suna kallon juna batare da sunyi magana ba , sai itace tayi karfin halin yin mgn "ina ka baro matarka ? banza yayi mata ya soma takowa zuwa inda take rigingine tana binsa da idanunta, ganin yadda yayi mata banza yasa ta juya ta kwanta haɗe da juya masa baya tana matso ruwan hawaye. A hankali ya k'araso idanunshi na kanta yana karewa halittar jikinta kallo "Ki tashi kici abinci girgiza masa kanta tai alamar bata ci ,saman gadon ya hau yasa hannunsa ya taɓa wuyanta zafi ne ya ziyarci tafin hannunsa "oh my god your body is hot are you still sick ? ya tambayeta girgiza masa kai ta sake yi , matsota yayi sosai tashi muje hospital ina son sani meke damunki ya fadi haka batare daya tashi faɗa ba "karka damu idan na koma gida i will be alright "okay tashi kici abinci ya sake kai hannunsa jikinta yana shafa wuyanta taushi da dumin hannunsa kaɗai ya isa ya siye zuciyar mace ya mallaki duk wani abinda mace zata so ga cikakken namiji shiru ya ratsa dakin bai sake cewa komai ba haka itama bata sake cewa komai ba tana kwance lamo "har ga Allah ba wai bata son komawa gidansu bane tana tsoron nisan da zai sake yiwa rayuwarta tunda ya tabbatar mata bazata sake ganin ko mai kama dashi bane , yayinda shi hankalinsa ya kashi gida biyu wani na wajen ahlinsa wani na gurin aikin da zai tafi gobe bata ankara ba taji ya dauke cak ya sauko daita ya zaunar daita a bakin gado ya kai hannu ya dauko laidar takeway din daya shigo dashi ya bude ya fito da take way ya bude "bisimilla ...... Yatsina fuska tayi "banason taurin kai ko mutsu akan duk abinda nake so eat ya k'arasa maganar yana nuna mata abinci ,kin ci tayi kamar yadda ya umarceta a ranshi yace "ta fiyye shagwa'ba ni da nake dan oya oya yaushe zan iya jurar wannan shirmen nata , spoon ya d'auka ya dubo abincin ya kai bakinta "me yasa kike da taurin kai ? "bazaki taɓa shiryawa dani ba matukar kina da taurin kai , bai tsaya jin abinda zatace ba ya sake kai spoon karamin bakinta babu mutsu ta bude bakinta ta amshi abincin idanunta na kanshi sai dai cike suke da ruwan hawaye shi kanshi sai daya lumshe idanunshi saboda abinda yaji yana bin jikinsa wanda ya rasa ko menene, spoon biyar ta amsa ta kawar da fuskarta alamun takoshi ya bude kwalin freshyo ya mika mata sannan ya mike ya shiga bayi ... Shiru tayi tare da bin bayansa "iya haka ma tasan ta samu wata daraja ta musamman daga gareshi mikewa tayi ta shiga tsintiri a d'akin da tunani "anya kuwa muryar data ji d'azu na matarsa ne ....? "Idan bana matarsa bace to na wacece ?"meye matsayinta garesa ? a natse ta koma kan gadonta ta kwanta tana sake zurfafa tunaninta gbdy hankalinta a tashe yake jin sautin matar sai dai hakan bai sa son da take masa ya kau ba hasalima ji tayi zata iya rayuwa dashi da kowacecce ,a natse ya tura kofar bayi ya fito sam bata ji motsin fitowarsa ba tana can duniyar tunani sai hucin numfashinsa taji a daidai saitin wuyanta ta matsa kafin ta ankare ya haɗeta da jikinsa ya soma rabata da kayan jikinta ,gabanta ya tsananta fad'uwa da sauri "karfa soyayya ta rufe mata ido ta biyewa mutumin daya tabbatar daya baya sonta, tana jin yadda hannunsa ke yawo a sansar jikinta ta fashe da wani irin kuka yayinda qirjinta ke dokawa da matsanancin karfi kamar zai tsage. gaba-daya hucin numfashinta da kamshin jikinta ya cika masa hanci , jin sautin kukanta yasa ya juyo daita bai tsaya wata wata ba ya haɗe bakinsu guri daya tare da kafe hannunsa daya akan nipple d'inta yana murzawa a hankali wani irin tsotsa yakewa bakinta yana murza kan nipple d'inta wanda take jinsa har cikin kwakwaluwarta ,take kukanta ya soma raguwa saboda hannunsa dake yawo a jikinta, take fitar numfashinta ya sauya ,shi kasan baya son yadda yake zakewa da jikinta tunda yasan bai dace ya mallaketa ba , sai dai ya rasa dalili sake manneta yai tsam ajikinsa yana sake shegewa jikinta tare da taɓa duk inda hannunsa yaci karo dashi a sansar jikinta musamman dukiyar fulaninta kusan minti talatin yana romancing d'inta wayarsa ta soma ringin a hankali ta zame jikinta daga nashi ta kwanta tana sauke numfashi , figota yayi ta faɗa saman faffad'an qirjinsa yana sauke numfashi da kyar batare daya ɗauki wayar ba , duk yadda take jin karfin soyayyarsa a matukar tsorace take dashi cikin sanyi jiki ya dinga shafata yana sauke numfashi "ana kiran wayarka fa tayi maganar kamar zatayi kuka .. hannu ya kai ya ɗauki wayar ya manna a kunnenshi batare da yayi magana ba daga can bangaren anas ya kira sunansa " Jaguwa ... Shiru yayi yaki furta komai yana wasa da gashin tanweer "nasan kana jina ka maida yarinyar nan kuwa ? shiru ya sake yi yana sauke numfashi da ajiyar zuciya "da alamun baka maidaita ba ? lumshe idanunshi yayi yana yin kasa da hannunsa tare zagaye kan nipple's dinta, shi kaɗai yasan yadda yake ji ajikinsa a duk sanda suke tare.. .. "Ni ka yiwa gargadi sai gashi kai ne ka aikata hakan, jin haka yasa Jaguwa mikewa ya sauko yana gyara zaman gajeren wandonsa dinsa daya dan zamo daga kugunsa ya nufi kofar fita "bai dace ba gaskiya ,abinda mukeyi ne fa kana mana faɗa me yasa zaka yi ...?saurin dakatar dashi yayi "ni din ma ba da wata manufa na d'aukota ba ,na d'aukota ne da niyyar azabtar daita, na gana mata azaba na nuna mata kuskurenta akan abinda ta min sai.... Yayi shiru ya kasa karasa maganar "sai kuma ka bige da ....... dakata dan Allah malam ni babu abinda nayi daita "to me amfanin rike musu yarinya da kayi ? "Ka .... kit ya katse kiran yana dafe goshinsa tare da rike kugunsa da daya hannunsa wani kiran ne ya shigo ya sake katsewa ya kashe wayar gaba-daya ya koma d'akin yana Kallonta idanunta a lumshe alamun tana jin bacci rabawa yayi jikinta ya kwanta tare da matseta ganin haka yasanya shi gaggawar birkitota suka fuskanci juna eye's dinsu suka haɗu zuciyarsu yayi mummunar bugawa a tare laulausan tafin hannunsa taji yana yawo ajikinta tun tana jin abinda yake har bacci yayi nasarar d'aukarta amman stil tana jinsa , gabad'aya ya gigice irin gigicewar da bai taba yi akan kowace mace ba, duk tunaninsa ya kau burinsa kawai ya samu biyan bukata sai dai bazai iya aikata komai daita ba....... sama da awa biyu ya ɗauka yana romacing din jikinta daren da yake jin kasancewarsa na musamman gareshi dan kuwa ji yake tamkar yana tare da matarsa ce ina ma zai iya daya yaki zuciyarsa ya aureta kamar yadda ta bukata dan yasan zai samu dukkanin wani kulawa daga gareta ,zata shayar dashi soyayya ,a hankali har ya samu natsuwa ya kwantar daita a saman faffadan kirjinsa yana sauke numfashi ... hannunsa ya daura saman gashinta yana shafawa zuwa gadon bayanta haɗe da kissing foring head d'inta "acikin zuciyar tanweer kuwa addu'a take da Allah ya tsaida shi iya haka batare da ya kusanceta ba , Allah kasa wannan bawa naka ya aureni dan zan sha soyayya shi din na daban ne i love you adnan ta furta haka acikin ranta , rufe musu jiki yayi yana sake lumshe kyawawan idanunshi har bacci yayi nasarar daukarsa..... ***** A hankali ya bude kyawawan idanunshi ya daura akan ƙaramin agogon dake ajiye akan abun gado, karfe takwas ya gani har ta wuce da wasu yan mintuna tsaki yaja saboda ya makara idan akwai abinda ya tsana bai wuce makara gurin sallah ba , ya kwantar daita tare da lullu'beta da bargo ya mirgina ya sauko ya janyo towel ya d'aura ajikinsa cike da natsuwa ya shiga bathorrom , bathtube ya shiga ya tsaya ya soma sakarwa jikinsa ruwa, wankar tsarki yayi tukuna domin tsaftace jikinsa sannan yayi wanka soso da sabulu bai dade ba ya fito yana goge jikinsa yana kallon fuskarta da gashin kanta mai tsantse da sheki komai nata mai kyau ya furta hakan a kasan ranshi .. Jallabiya ya ciro wani design din yasa ya karasa kibabben gurin sallarsa ya soma gabatar da sallah gabansa na faduwa , yana matukar fargaba da tsoron mahalincisa a duk sanda zai yi sallah sai yaji gaba-daya komai ya kwance masa ,yasan abinda yake aikatawa bai da kyau har yana jin tamkar ibadar da yake ma ba'a amsa ,yayinda take zuciyarsa ta kawar masa da wasi wasin data shiga ya dinga yi mata naci da karfafa gwiwar da ana amsa har ya idar zuciyarsa rawa take ya mike ya dawo inda take kwance tana sauke numfashi hannuwansa duka ya kai jikinta ya d'agota ta zube jikinsa ta lafe tare da turo masa karamin bakinta gaba , bakinsa ya kai cikin kunneta "ki tashi kiyi sallah lokaci ya tafi mika tayi ajikinsa wanda ya haddasa masa jin wani irin shock , "uhm zanyi zuwa anjima bacci nake ji jikina duk ciwo yake min ,gefen kunneta ya ciza da dan karfi ta saki qara tana sake shigewa jikinsa "dole ki tashi kiyi sallah me kika yi da kika gaji ya k'arasa maganar yana busa mata iskan bakinsa take tsigar jikinta suka mike sake turo masa bakinta tayi tana kokarin buɗe bakinta taji yayi sama daita ya shige bathorrom daita ya sakata a bathtube "ba'a lattin sallah a gidana oya kiyi alwala ya juya ya koma d'aki bayan kamar minti uku ya dawo hannunsa rike da jallabiya ya ajiye mata ya sake fita .. Jiki a mace ta fito tana kallon inda yake zaune rigingine da gado ta isa inda taga dadduma ta tada sallah bayan ta idar ta koma dayan bangaren da yake ta zauna "good morning ?"morning ya faɗa atakaice batare daya kalleta ba "ya kamata na koma gida ina so.. "zaki tafi nan da wasu awani dan zamanki bashi da wani amfani , ya fada yana mik'ewa akan katifa bata sake cewa komai ba ta zame ta kwanta tana runtse idanunta "komai cikin gadara da isa da nuna rashin kulawa ta fadi haka a kasan ranta ....... ya mike ya fita daga dakin zuwa wani dakin , yayi shirin fita operation dinsa tsaf ya shirya cikin bakaken kaya riga da wonda na suit ya ɗauki bindigarsa pistor guda har guda biyu ya soke ajikinsa yabi jikinsa da turare mai sanyi kamshi sannan ya fito zuwa babban parlou'n gidan yana d'aura agogo a tsintsiyar hannunsa turus yayi ganin jabir kamil jubi da Anas zaune suna tautaunawa akansa ganinsa yasa suka mike suna kallonsa , kallonsu shima yayi daya bayan daya yana tabe baki sannan yace "ku kuma fa ? "a tare suka bude baki mun zo ne akan wannan fitartaka bama son ka fita aikin nan dan Allah ka hakura ,"me yasa bakwa gajiya da magana ɗaya nifa wannan ba sabon abu bane agurina,",Koda yaushe kana jayayya damu akan ra'ayinka amman akan wannan dole mu fi karfin ka "karfin wa ? ya furta yana musu wani irin kallon kasan ido "Duk ma abinda zakuce kuce but I must face tanko gote zasu sake magana ya dakatarsu har zai fita yaji jikinsa yayi masa wani iri a hankali ya juya ya koma ciki ,kai tsaye d'akin da tanweer take ya shiga ya hawo har saman gado ya shige jikinta yana kissing din bayan wuyanta jinta yake kamar matarsa ya zira harshensa cikin kunneta sannan ya kamo hannunta cikin nashi "zani wani aiki mai mahimmanci da zarar na dawo zan kai ki gidanku ajiyar zuciya ta sauke tana juyo ta zuba masa ido batare da tace komai ba shima bai sake furta komai ba wani iri suka ji ajikinsu a lokacin da kwayar idanunsu suka tsarke cikin juna ,bai sake cewa komai ba ya fice tabi bayansa da kallo kamar ta hanashi fitar duk da batasan inda zashi ba , har lokacin su Anas suna tsaye ya nufi haraban gidan suka biyo bayansa suna masa magana amman ko tari bai yi bare su saka rai zai amsa musu , kai tsaye dakin ajiye makamansa ya nufa ya dibi harsashi da kudi masu yawa ya ɗauki keyn motarsa city ya fito still suna biye dashi ya karasa inda aka tanada domin ajiye motocinsa ya danna key din hannunsa ya bude kofa mazaunin direba ya shiga ya tayar mai gadi na ganin hancin motarsa ya bude masa, ya cilla motarsa waje . mutanen dake tsaye jiran fitowarsa suka mike tsaye ,kamar ba zai tsaya ba sai kuma ya tsaya batare daya kashe motar ba ,yayi warning glass din motar ya ciro bandir din kudi yan dubu day day ya soma raba musu kamar yadda ya saba suka dinga amsa suna zuba masa ruwan addu'a da samun nasara yana kada kai ,sai daya sallamesu sannan ya dauki hanyar zuwa donping estate .. "Taurin kai taurin kai mutun kamar mutanen farko duk abinda kaji ance ka barshi barinsa shine alkhairi duk kuma abinda zaka samu a duniya zaka bar shi jubi ya faɗa cike da taikaici da bakinciki taurin kan Jaguwa "wayyohlly Allah wallahi har na fara tausayawa yan'uwansa da halin da zasu shiga idan wani abu ya faru dashi kamil ya fada yana marairaice fuska , jabir yace " wallahi tunda ya soma shirin aikin nan naji ajikina babu nasara "muyi masa addu'a kawai Allah ya dawo dashi lafiya domin shine karfin gwiwarmu bamu taba samun saɓanin ra'ayi ba sai a wannan lokacin inji cewar anas daya fi kowa shiga damuwa " ameen suka had'a baki gurin fadar haka.. A hankali yake murza stearing yana tunanin yadda abubuwan zasu kasance gaba-daya ya gama tsara komai da yadda zai shiga ya fito har ya dauki titin da zai kai shi estate din ya karaso bakin get din estate din yayi parking ya ɗan dade sannan ya fito daga cikin motarsa yana gyara zaman suit d'insa kai tsaye gurin securitys din bakin get ya nufa suka gaisa a mutunce bazakace masa dan fashi ba bayan sun gaisa yace "ina son ganin Alhaji tanko gote .. Daya daga cikin securitys ya leko daga cikin wani karamin daki yana dubansa ganinsa cikin shiga ta kamala ya koma ya zauna dayan yace "me ye sunanka na duba ko kana cikin list din masu son ganinsa ? Shiru yayi ya kasa magana yana ciza lip's d'insa na kasa security ya sake kallonsa yana tambayarsa "uhm don't worry bari na kirasa "better dan ba'a bawa Kowa damar shiga sai da izininsa wayarsa ya ciro kamar zai yi kira ya koma cikin motarsa ya zauna yana tunanin yadda zai shiga cikin sauki . " Anas........" jabir ya kira sunansa yana zama a gefensa "na'am jabir Anas ya amsa jiki a sanyaye" everything will be fine naga duk ka damu tunda jaguwa ya bar gidan nan "dole na damu jabir ina jinsa tamkar danuwana bana son wani abu ya sameshi bana son na rasashi yayi mgnr kamar zai zubar da kwalla "jaguwa ba kamar sauran mutane bane , gabad'aya alamuransa akwai lisssfi ,yana da kaifin kwakwaluwa bazai bari mu rasa shi ba saboda yasan muna son shi "jabir nasan da haka nasan yana son mu duk duniya bashi da aminan da suka kai mu but bansan me yasa yayi irin wannan taurin kan ba ,nayi kokari fahimtar dashi nayi komai akan ya bar wannan aikin amman yaki ya kasa fahimtata jabir zuciyata na cike da tsoro yanzu idan wani abu ya sameshi adalilin tango gote ya zanyi da rayuwata ? "Anas kana tsoro da tausayinsa with reason nima zuciyata tana cikin damuwa amman abinda na lura dashi yana sane so yake mu rasa shi inji cewar kamil wallahi idan wani abu ya sameshi bazan taba yafe masa ba yayi maganar yana goge hawaye "ba haka bane kamil Anas ya fada shima hawaye ne cike da idanunshi "zai dawo zai dawo anas ya dinga maimaitawa zai dawo da kafafunsa domin shi din ba mutun bane kamar sauran mutane mutun ne mai matukar amfani ga rayuwar mutane yayi handling din matsaloli a rayuwar data gabata ina da tabbacin zai dawo da kafafunsa suka rungume juna suna kuka .. **** Alhaji tanko gote zaune a cikin tangamemen parlou'n sa daya ji kayan more rayuwar duniya tare da manya abokansa kowane hannunsa rike da glass cup suna kurban ruwan win yayinda gabansu table ne dake dauke da kayan itatuwa kala dabam dabam,tun daga kan ginin gidan da tsarin da'aka bi dashi za ka san mamalakin gidan attajirin ne,gidan zagaye yaje da flowers sannan yafi Kowane gida dake cikin estate din kyau da tsaruwa . shewa ne ke tashi acikin parlou'n "mutunen da zasu ce meye namu acikin lamuran kasar nan ina tunanin mutanen sun tabbata dakikai ne , domin daga kasar nan tamu har zuwa kashen ketari sunanmu ya zagaya sannan a san da zamanmu, maga Wanda ya isa yace meye namu acikin lamarin kasar nan bayan mune gwanati "wannan haka ne inji cewar Alhaji amadu dan iya wanda ke fuskantar alhj tanko gote "muna da tarin kudi muna da tarin mutane muna da hanyoyi daban daban akwai connection me muke so acikin kasar nan da bamu samu ba da har wasu zasu dinga cewa meye namu aciki ? "babu ma wanda ya isa domin mune gwanati kuma ko ana so ko ba'a so dole a dama damu kuma muyi abinda muke so "wannan gaskiya ne ... "waɗan kananun maganganun yasa nake gudun shiga siyasa Gara na tsaya iya haka tunda duk abinda nake nema ina samu sannan ina juya waɗan da nake so na bada umarni kuma abi inji cewar Alh Tanko gote suna cikin hirar wayar Alhaji tanko gote ya ɗauki kara ya mike sanye da bakin kaya wando da riga da hula ya ɗauki glass cup ya dauki wayarsa ya miko dogon coridor din gidansa sannan ya ɗauki wayar ya soma magana kasa kasa "ranka ya dade aka fada daga dayan bangaren na turo da kudaden yanzu haka yarona na bakin get din estste " oooooo my god me yasa baka da fahimta ni da nace a wuce akai kudi banki shine zaka turo min yaro madadin ma ka kirani na turo body guad "am sorry sir gani nayi idan na turo kudin zaka fi maida hankali "haka ne kana da fahimta dan a daidai wannan lokacin ina tare da shi wanda zai saka hannu "to kagani sai ka bashi ayi agama komai dan so nake ya fito zuwa jibi dan Allah kasa a kashe wani a madadin falsa .." shikenan a gama karkaji komai " zan bada umarnin a shigo da yaron yanzu ya fada yana canza magana "you have to understand that you should know that what someone like us can do in this land be left ,ya maida wayar zuwa dayan kunnenshi tare da shiga karamin parlou'nsa ya bude window dining area "nasani ranka ya dade nasan zaka iya komai murmushi tanko gote yayi" ka kwantar da hankalinka komai zai tafi daidai cikin haka amaryarsa ta shigo tana taku day day ta nufi inda yake tsaye ta rike hannun daya daga cikin kujerun dake zagaye da dining yana ganinta yayi saurin "cewa I will call you later uhm alright "my dear ta matso jikinsa ya cire wayar a kunneshi yana rungumota jikinsa ya manna mata kiss tayi murmushi "darling har na fara kewarka da tunanin tsawon lokacin da zaka ɗauka idan ka tafi hong Kong dan Allah kar ka dade kamar sauran lokuta karka ɗauki lokaci mai tsawo bana son ka dade ka dawo da wuri duk yau sati ne fa da dawowarka "uhmmm gaskiya ne amman this time a round just 1 month zanyi na dawo nayi wata uku ban fita kowace kasa ba "really ? ya gyada mata kai "idan zan dawo zan biya ta itly "kai dan Allah tayi maganar a shagwa'be "dole na biya dan akwai abinda zai kai ni daga nan naga bilal ta soma tafiya tana farinciki yana biye daita abaya suka zauna akan farar kujera mai zaman mutun biyu har zai ajiye wayarsa ya tuna bai kira securitys ba ya soma ƙoƙarin kiransu kira ɗaya suka ɗauka "hello sir daga ɓangaren Tanko gote yayi shiru yana tsotsa keya yana ciza baki saboda bai tambayi sunan yaron da aka aiko gurinss ba iska ya furzar yaceb"akwai wani yaro yana .... "Okay sir gashi nan ma "yauwa ku barshi ya shigo "okay sir ya katse kiran tare da janyo amaryarsa jikinsa ",zanyi missing din waɗan abubuwan ya kai hannu ya shafo qirjinta bata yi sanya a gwiwa ba ta kai hannunta ta soma wasa da sansar jikinsa kusan minti goma suna rungume da juna wayarsa ta sake ɗauka qara ya zareta ajikinsa yana ƙoƙarin d'aga wayar gabansa yayi wani irin muguwar faduwa yayi shiru rike da wayar ya kasa ɗauka babu abinda yake ji sai faduwar gaba. Saurin mik'ewa yayi yana kallon parlou'n kansa na juyawa a matukar zabure amaryarsa ta mike "what happened ? "gabana ke fad'uwa da matsanancin karfi "gabanka ke faduwa ta maimaita tana kallonsa" ina jin kamar takun mutane "how is there tayi maganar tana kallon kofar parlou'n tayi maganar a tsorace ganin haka yasa ya riko hannunta "colm down never mind "what do You mean never mind ? tayi maganar a tsorace "don't leave the parlou "ban fahimceka ba ? " Ina zuwa yayi foring head d'inta kiss "i think I will back don't leave the parlou ya juya ta riko hannunsa da sauri "karki damu zan dawo yanzu ya sake rungumeta ya mannata mata kiss ita dai a sanyaye ta bishi da kallo "meke faruwa ne haka daga gabansa na faduwa yace na tsaya anan na jirasa zai dawo tafiya yake gabansa na faduwa ya biyo dogon coridor da zai kai mutun wata kofa data fuskanci hagu ya fito a hankali yana dube dube har inda wata motar take parke yana dubawa gabansa na faduwa wanda duk sanda yaji haka yasan akwai wani mummunar abu da zai samesa cigaba da dube dube yayi a hankali ya juyo yabi wani hanya stil bai ga kowa ba bai ga komai ba, ya tsaya yana waige waige hagu da dama sannan ya sake juyawa ya nufi kofar daya biyo "Alhaji tanko gote.........." yaji sauti daga bayansa cak ya tsaya tare da juyowa gabansa na wani irin dokawa a hankali Jaguwa yake daga kafafunsa "waye kai ? tambaya kake ko neman sani ? "duka ya fada cike da tsoro , jaguwa yayi murmushin "colm don Tanko gote zaka san komai cikin second daya yayi mgnr haɗe da ciro bindigarsa daga maajinta ya soma gyarawa yana kusanto inda tanko gote yake tsaye a matukar tsorace yake kallonsa da bindigar hannunsa alama su shiga ciki yayi masa babu mutsu ya juya Jaguwa na biye dashi har suka shiga parlou'nsa na uku ya tsaya " ba wani abu ne ya kawoka ba illa kudin da'aka ... "Dakata kafin wannan kamar baka ganeni ba ?ya girgiza masa kai "Jaguwa yayi murmushin "daman mutane irinka basa iya gane mutane abinda yafi haka ma zaka iya saboda mutun azzalumi irinka ba lallai ne ya zamanto mara mantuwa ba well ba wannan ne abinda ya kawoni ba shiga ka fito dan zuwa yanzu ka fahimceni "sosai ai idan kudi ne zaka samu har sai kabari ni Dai ka barni da Raina da lafiyata "ban soma wannan aikin dan na dauki ran wani ba sai dai a rashin sani amman kai wallahi zan iya daukar naka take jikin Tanko gote ya sake ɗaukar rawa .... " muje inda kudin suke jikinsa na rawa ya nufi wani daki suna shiga sanyi ac ya ratsasu buhu ne cike da kudade daban daban na kasar negeria da kasashen ke tare ka ɗauki duk wanda yayi maka "Jaguwa yayi murmushin yana shafa qirjinshi da hannu "ai gaba-daya zan wuce dasu dan haka ka soma ɗauka daya bayan daya "ka bari na bada umarni a kai maka su cikin motarka tana ina "ance maka ni karamin kwaro ne karka bata min lokaci ka soma abinda ya kamata kafin na fasa maka kwakwaluwa ..... Darling's 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 WRITING BY *BAGUDO& MIMI'S QUEEN* WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim https://my.w.tt/lcJskJdtpbb 🅿️09 .....Mamakin jin furucin Jaguwa na karshe ya cika zuciyar Alh tanko gote mutumin daya shahara a cikin fadin duniya da aikata masha'a bangaren neman mata cin amana ,makirci, son abun duniya ba dan bashi dashi ba ,daurawa mara laifi laifi domin bawa mai laifi gsky saboda abun duniya ,idan kana son ka kasance dan ta'adda mai lasisi da neman gindin zama acikin kasar nan nemi tanko gote,idan aikinka garkuwa da mutane ne fayde zama dilan kwaya da sauransu nemi tanko gote duk zai tsaya maka asirce kaci karen babu babbaka ko an kamaka zai sa a sakoka cikin kankanin lokaci ............. Duk wannan mugun aikin daya ɗauki tsawon shekaru yana aikatawa adalilin connection din da yake da acikin yan siyasa babu wani mutun ko ɗan fashin da makamin daya taɓa kawowa rayuwarsa farmaki , hasalima yana jin sign dinsu ajikinsa kafin su karaso gareshi yake maganinsu , sai gashi yau da ranar Allah dan fashi kwaya daya tal ya farmaki rayuwarsa har yana masa barazana da rayuwarsa , jiki a matukar sanyaye ya soma jan buhun kudi jaguwa na gefensa "idan kayi wata alama da wani zai gane halin da ake ciki wallahi zan ɗauke numfashinka daga doron kasa sai dai nima a ɗauke nawa numfashin wanda daman ni da wannan shirin na fito mutuwa ko akasin haka ..... " "Karka damu babu wanda zai fahimci komai ya fada hannusa na karkarwa, kai tsaye bayan but din motar Jaguwa suka nufa ya jefa buhun kudin da kyar yana haki , haka suka dinga jerewa suna shiga yana dauko buhun kudi har ya kwashe tasssss ya tsaya tare da nad'e hannunwansa guri daya har lokacin zuciyarsa cike take da mamakin irin gogewa da kwarewar jaguwa . Jaguwa ya manna gun a gefen brain d'insa "muje ka kaini gurin yar gaban goshinka Alh tanko gote ya kalleshi a matukar frigice zuciyarsa na dokawa da karfi "karka taɓa lafiyar iyalina idan wadan nan kudin basu isheka ba zansa akawo ninkisu yanzu " yayi kyau shugaban fataken dare sai dai kar kwakwaluwarka tayi maka wanann banzan tunani dan nasan daraja da kimar dan adam ba irinka ba wanɗa yake danne hakin dan Adam domin son duniya , a hankali ya dinga daga kafafunsa zufa na karyo masa a gaba-daya sansar jikinsa yana tunanin "waye shi wannan ? "da dukkanin alamun yasan shi farin sani har suka shigo parlou'n zuciyarsa na cikin frigici , yayinda har zuwa wannan lokacin amaryarsa na tsaye hankalinta a matukar tashe tana ganin bindiga a gefen brain din mijinta tayi saurin durkushewa bisa gwiwowinta tana furta "na shiga uku me zan gani haka ni salma ? Alama jaguwa yayi mata da bindiga take tayi shiru jikinta ya kama kyarma .. "kin san me yasa na bukaci wannan azalumin mijin naki ya kawoni gareki ban bukaci ya kai ni gungu mattarar tsiya ba ? tayi saurin girgiza masa kanta jikinta na rawa "saboda nasan kece tauraruwar gidansa da dokarki ake aiwatar da komai na gidan nan , sai yadda kika so za'a yi dan tanko gote mijin tace ne agurinki sai yadda kikayi dashi "ki faɗa masa kar ya kuskura ya kawo wa aikina hauka , bayan wannan ya kamata ki san ko waye wanda ke tsaye a gabanki duk da idanunki a halin yanzu a makance suke ,"sunana jaguwa akaro na farko da wani a duniya zai san wani abu daya danganceni sannan ya san sunan dan fashin daya gagarin kasa da yan sanda " " a wasu shekaru da suka gabata anyi wani natsatsen yaro wanda ya taso cikin gata da kulawa, yana da mahaifi da mahaifiya da kane gudu hudu namiji daya mata uku , wahalar duniya tayi musu yawa naci ma da kyar suke samu sai da wannan azzalumin mijin naki yayi nasarar jefa rayuwarsa cikin gararin rayuwar da yasa ya dawo wannan mutumin dake tsaye agabanki , jaguwa ya sake tsuke muryarsa ya cigaba da magana "abinda yasa na dan baki labari ,mijinki ya cancaci na kashe shi bisa girman laifin da yayi min a shekarun da suka gabata sai dai na barshi da halinsa dan hukuncin Allah zai fi akan nawa hukunci ,sai abu na gaba " idan mijinki yayi kuskuren ko gigin sako jami'an tsaro ciki aikina domin yunkurin tona min asiri ko bincike akaina zan..... da sauri tace" he wont involved the police farinciki ya ziyarci zuciyar jaguwa saboda ya hango firgici da matsanancin tsoro attare daita, yana gama jin abinda tace yace "shiga muje kou " Alh tanko gote yayi saurin waigowa gefensa inda Jaguwa ke tsaye fuskarsa da alamun tambaya "karka ɗauka bansan abinda nake ba ,nasan halin mutane azzalumai irinku masu bin mutane da bita da kulli ka shiga muje kawai ban gama da kai ba idan kuma mutsu zaka min yanzu na harbeka na harbe kaina muyi mutuwar kasko ,babu mutsu ya shiga gaba jaguwa na biye dashi har cikin mota ,Jaguwa ya zagaya ya shiga bangaren direba ya tayar ya nufi get .... Suna karasowa bakin get securities suka tsaida shi warning glass din bangaren Alh tanko gote yayi suna ganinsa suka shiga rigerigen kawo gaisuwa cike da girmamawa, daya daga cikinsu ya bude tafkeken get din estate din jaguwa ya fita ....... Tafiya kaɗan jaguwa yayi ya soma motsa lip's d'insa "nasan kana mamakin kwarewata kou? tanko gote yayi saurin gyada kanshi " karka yi mamaki duk acikin rashin imanin daka dasawa zuciyata ne , idan har baka tuba bisa ayyukan da kake shukawa a doron duniya ba, ka zuba ido zaka haɗu da wanda zai daukeka daga doron duniya gabad'aya .. ya k'arasa maganar yana murmushin gefen baki murmushin dake kashe zuciyar yammata dan duk sanda yayi irin wannan murmushin dole kaji ya shiga ranka sannan a take zaka rikice akanshi ,yayinda shi agurinsa duk sanda yayi irin murmushin to ya samu nasara ne akan aikinsa ,wayarsa ce ta soma babriting ya tura hannunsa d'aya cikin aljihun wandonsa ya ciro wayar sunan Anas ya gani yana yawo akan screen din wayar, maida wayar yayi ya ajiye batare daya ɗauka ba sai da suka fita daga area estate din sannan jaguwa ya tsaida mota a gefen titi "fitar min a mota har yanzu bazan hanaka kiran headquater na police ba ka kira ........" Kamar jira yake ya bashi umarni ya bude murfin motar jikinsa na rawa ya fita ya tsaya a gefen titi jaguwa ya fixgi motarsa a guje ya barshi tsaye yana bin bayan motarsa da kallo .... Bangaren su Anas kuwa sun shiga tashin hankali mara misaltuwa saboda ganin jaguwa yaki ɗaukar kiransu dan babu wanda bai yi amfani da layinsa ba amman jaguwa yaki ɗauka shi ana shi so yake yayi surprise dinsu kusan fitowa suka yi daga cikin gidan suna shawagi a wajen unguwar kowane zuciyarsa cike da matsanancin tashin hankali jubi ne yace "kunga irin halin nasa ko? "Ban san me yasa yake mana haka ba ana kiranshi yana kin ɗauka "karkace haka bakasan halin da yake ci ba a irin tsoron dake estate din ya cancanci fiyye da haka mu dai mu dai ya dawo lafiya shine kwanciyar hankalinmu inji cewar Anas wanda yayi magana hawaye na gangaro masa .... ita kanta tanweer haka ta kasance zuciyarta na bugawa da karfin gaske ga zazzafan zazzaɓi daya ziyarci jikinta haka nan ta dinga jin wani iri ajikinta idanunta ta lumshe tare da kamkame jikinta guri daya zuwa yanzu zuciyarta cike take da kewar gida .. Haka ma can gidan minister of health Kuka sosai Hajiya zainab take Alh Abubakar shima kuka yake babu mai rarrashin wani ganin Alh Abubakar na goge hawaye yasa hajiya zainab ta saki wani gigitaccen kuka mai karfi tace "nashiga uku ni Zainab diyar tawa kwaya daya take hannu yan fashi da makami yau kusan kwana biyu Allah idan wani laifi nayi maka ka hukuntani ni kad'ai karka hukunta yarinyata dan batayi laifin komai ba ,saurin toshe bakinta Alh Abubakar yayi "haba zainab karkiyi sabo mana kaddara ce kuma tana kan kowa tanweer will be fine da yarda Allah lafiya zamu ganta ina iyakacin kokarina akan lamarin ta ko ina jami'an tsaron na kan bincike sannan nasa a tsananta addu'a bana jin tanweer na cikin damuwa kamar yadda muke ciki ,nasan killa suna bukatar wasu ƙarin kudade ne daga garemu yasa suka riketa a shirye nake da ko nawa zasu bukata zan mallaka musu komai dana mallaka akan tanweer dan Allah ki kwantar da hankalinki "wani kwantar da hankalinka zanyi .."? "Yan fashi da makami sun ɗauke min diyata kwaya daya tal yarinyata mafi soyuwa acikin raina ta yaya kake tunanin zan iya kwantar da hankalina ? " waɗan nan yan sanda dake rike da case din basu san aikinsu ba basa komai kawai lamuran gabansu suke idan bazasu nemo min yarinyata ba ni na fita na nemota a duk inda take, gabad'aya ta gama fita haiyacinta sambatu kawai take zubawa hawaye na gangarowa daga cikin kwayar idanunta "wayyohlly tanweer ko a wani hali kike ciki" ?"Allah kasa tana cikin koshin lafiya , Allah kasa basu taba min lafiyarta ba .." Hajiya Zainab ta zabura daga zaunen da take ta mike tsaye kamar an mintsineta jikinta na wani irin rawa ,ta soma neman police headquater ganin take kamar basa komai akan bincike wasu abubuwa take kamar zarariya ko mahaukaciya sabuwar kamu .. "Sp me ake ciki akan batun 'batan yarinyata har yanzu shiru banga aikinku ba ?" idan har haka aikin police yake hakika bashi da wani amfani gareni yau tsawon kwana biyu har yanzu babu wani tsayayyen magana akan batan yarinyata " "muna kan aiki ranki ya dade ya fadi haka yana cizan gefen lip's dinsa da tsotsa geyarsa "dakata ni ba wannan na tambayeka ba Kawai inda yarinyata take nake son sani tayi maganar wasu zafafan hawaye na sake wanke mata fuska "ranki ya dade hakuri dai zaki sake yi, babu wata hanya da zamu samu damar gano inda waɗan yan fashi suke sai Kira daga yan fashi domin bukatar wani abu daga gareku ta haka ne kawai zamuyi saurin kamasu " Alh Abubakar dake tsaye a bayanta a tun sanda ta soma magana yayi gyaran murya ya amshi wayar hannunta yayi disconneting din kiran "kiyi hakuri zainab tayi saurin zubewa ajikinsa tana kuka"yarinyata tanweer " "inshallahu za'a kamasu nan kusa , Dole akamosu sannan dole a hukuntasu da hukunci mai tsanani domin laifinsu daidai yake da wadan da sukayi kisa.. **** Gudu jaguwa yake akan titi ya yaga wata mota baka kiran marcende C class na bin bayansa duk inda yabi sai motar tabi a karshe ya dauke bakin glass ya rufe kwayar idanunshi ya dauki hanyar da zata kai mutun aja ,gudu yake sosai har ya 'bacewa motar ya bi wata hanya mai ciyayi ya ja numfashi ya fesar jikinsa na bashi Alh tanko gote ya kira mahaikata, yanzu kam a hankali yake murza stearing motar yana sakin murmushin cin nasara Idanunshi ya ɗan lumshe ya ci-gaba da driving dukkanin alamu ya nuna yana cikin jin dadi ya gama da Tanko gote bai yi tunanin abun zai zo masa cikin sauki ba sai gashi yayi nasara kara lumshe idanunshi yayi ..... yayinda sp yusif ke tsaye a cikin wani kango sanye da bakin suit tare da wasu daga cikin yaransa da suka biyosa aiki daman kuma ya rabasu kashi kashi ne kowanensu da bangaren daya ɗauka ,wayarsa ce tayi ƙara ya ciro wayar daga aljihunsa cikin sauri yana duba screen din wayar sunan wanda ya gani yasa ya dauki kiran da sauri tare da mannawa a kunneshi "hello " "Yes noted " Inspector hasan dake fuskantar shi yace "how far ? "We have to move immediatly "boss there won't be a problem there be danger today let us move ,let's move suka faɗa gaba-daya a hankali motar Jaguwa ke gudu ganin hanyar so silet ga duwatsu kaca kaca dole ko yana son yin gudu yabi a hankali yayinda yan-sanda ke la'be hagu da dama domin ƙoƙarin cafkarsa .. A tsanake sp yusif ya fito daga maboyarsa ya sha gaban motar Jaguwa hade da tsaita bakin bindigarsa ga glass din motar Jaguwa slow motar Jaguwa ta koma tafiya a hankali har yayi kusa da sp cikin haka yaran sp dake boye hagu da dama suka bayyana suka saita bakin bindigarsu pistor "crack and shut basu tsaya wata wata ba suka budewa motar wuta bisa umarnin da'aka basu harbi motar suke da iyakacin kwarewarsu har sai da suka tabbatar da sun yiwa glass din motar ratsatsa... DARLING'S 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 WRITING BY *BAGUDO& MIMI'S QUEEN* WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim https://my.w.tt/lcJskJdtpbb 🅿️10 ...A hankali sp yusif ya sauke bakin bindigarsa yana haki yana takowa a hankali har ya karaso jikin murfin motar jaguwa ya ja ya tsaya tare da d'aura hannunsa ɗaya a saman mota "the wages of sin is death ......." ya furta haka yana duban inda yaransa ke tsaye rike da bindiga "yau dai munyi nasara kashe tantirin ɗan fashin daya addabi kasa da kasa ,Allah na gode maka daka bani dama da ikon kawar dashi daga doron duniya , isar da gawarsa headquater ma wani matakin d'aukaka ne garemu ,na dade ina addu'a akan zuwan wannan rana sai gashi tazo mana cikin sauki dole mu samu double promotion...... " ya karasa maganar yana kallon sararin samaniya zuciyarsa fes cike da matsanancin farincikin samun nasara . "ya sake buɗe bakinsa da niyyar sake yin magana yaji an daki murfin kofar motar da karfin gaske kofar ta buɗe wanda hakan yayi sanadiyyar da hannun jaguwa ya bugu da murfin kofar dashi kanshi sp yusif dake tsaye yayi taga taga ya koma baya sannan ya tsaya bisa kafafunsa yana kallon motar . Mutuwar tsaye suka yi gabad'aya suna kallonsa take bindigar hannun sp yusif ta subuce yayi saurin sake ja da baya idanunshi na kan jaguwa dake ƙoƙarin fitowa daga cikin motar, duk ilahirin jikinsu rawa yake har sp yusif wanda hankalinsa kusan yafi na sauran tashi dan yanayin bugawar zuciyarsa da yanayin tsoronsa sai ya baka mamaki tamkar ba jami'in tsaro ba " cikin isa da izza jaguwa yake takowa zuwa inda sp yusif yake tsaye , ya tsaya nisa kaɗan dashi wanda bai fi taku biyu su fuskanci juna ba , idanunshi dake a lumshe ya ware su fesss akan sp yusif yana ciza gefen lip's d'insa na kasa,sp yusif ya kalli jaguwa kamar zai yi kuka saboda gigita da ganinsa a raye da yayi , tunda yake bai taɓa ganin abinda ya d'aga masa hankali irin wannan ba , "bai taɓa ganin dan adam din da aka yiwa harbi irin wanda suka yiwa motar jaguwa ba amman ya rayu har ya samu damar fitowa daga cikin motar cikin isa da izza ,tabbas yasan akwai wata a kasa ,wannan abu akwai tsarkakkiya acikinta " Jaguwa ya had'iye dariyar sp yusif dake neman kufce masa saboda gabad'aya ya gama karantar yadda sp yusif da yaransa suka tsorata dashi ,dan gabadaya fuskokinsu ya sauya daga farinciki zuwa matsanancin tsoro da firgici kallo ɗaya zaka musu kasan suna cikin tashin hankali mai tsanani ... "waye kai sp yusif karaye ? mutumin da cin hanci da rashawa ya aura tun kana ƙaramin mataki har zuwa yanzu daka taka wannan matsayin , har kake godiya ga Allah bisa samun nasara akaina "wani mataki ka taka tukunan ma a rayuwarka da zaka so kama mutun irina "?yayi masa tambayar yana kafeshi da kyawawan idanushi hade da sauke numfashi . "Ya kamata kusan ko waye ni kafin ku dinga bibiyar rayuwata kana min kallon mamakin ko ? "Kana mamakin yadda na rayu ko ? Zan so bude maka hanyar da zaka fahimci ko wanene ni da kai da sauran tawagar dake bibiyar rayuwata amman bazan yi ba zan barku cikin duhu da wasi wasi da kai da waɗan nan yaran naka daka taso gaba " babu abinda zaku iya akan jaguwa sp yusif karaye , ba ku ba hatta shugaban tawagarku gaba-daya wato commition of police yayi kankatar da zai iya gaba da gaba dani bare kai da yaranka ya karasa maganar a fusace yana nuna sp yusif da yatsansa " "a kasar nan kowa abinda ranshi yake so yake tare da aiwatar da son zuciya akan kaskantattu marasa galihu , "to bari kaji wani labari da baku isa ba dubunku ma basu isa suja da yaran jaguwa ba bare shi kanshi jaguwa , ni nan nafi karfinku nafi karfin hukuma kuma yanzu na sama addabar rayuwar manyan kasar nan ya karasa maganar yana dukan qirjinshi yana murmushi ...... "Anyway nasan daga inda shiriku yake kowanen daga cikinku ƙoƙarin raya kanshi da ahlinsa yake ba domin kare kasa da kasa kuke yin komai ba domin raya kanku kuke ,dana soma wannan aikin domin ɗaukar ran wani to da ina tabbatar maka kai ne mutun na biyu bayan wancan tantarin tanko gote ...." duk wannan Maganar da yake yana yi yana jujjuya jikinsa ne kafin daga baya ya shafa fuskarsa ya cire fuskar dake manne da fuskarsa wata fuskar ta bayyana da tsananin kyau da sage zagaye daita "ka kalleni da kyau sp yusif muddin akaina zaka samu double promotion ina tabbatar maka bazaka taba samu ba har duniya ta nade saboda jaguwa mutun ɗaya ne mai fuska daban daban yana gama maganar ya zaro bindiga daga kugunsa ya saita daidai gwiwar sp yusif ya sakar masa bullet biyu a jere wata irin razananniyar qara ya saki tare da durkushewa a gurin "jaguwa ya nuna sa da bakin bindiga "bance ku daina farautata ba , sai dai ku shirya iya shiryawa kafin ku tunkareni yana gama fadar haka ya juya a fusace tamkar mayunwacin zaki yana taku kamar baya son taka kasa ya buɗe motarsa ya shiga yayi mata key a hankali motar ke motsawa tana moving gbdy suka bi bayan motar da kallon mamaki har sanda motar tayi musu nisa ..... ***** A natse yake murza stearing motarsa, lokacin daya shigo unguwar aguje su Anas dake tsaye a kofar gidan sukayi gurin motarsa suna murnar ganinsa, kanshi kawai ya girgiza yana murmushin sannan ya saita hancin motarsa get din gidan , kamil ya zundumawa mai gadi kira ganin zai 'bata musu lokaci yasa suka shiga sauri saurin buɗe masa tafkeken get din gidan yana gama karasa shigowa ko gama daidaita tsayuwar motar bai yi ba suka hau kiciniyar bude motar suka fito dashi tare da d'aga shi sama suna ihun jin dadin sake ganinsa "Winner ooo winner Winner ooo winner ,Winner we don win ooo winner Pata pata we go win forever winner suka nufi babban parlou'n gidan dashi suka zaunar dashi akan kujera mai zaman mutun uku , Anas ya karasa da sauri ya bude fridge ya d'auko masa power horse mai sanyi ya bude ya mika masa yana zama kusa dashi cike da tsananin murna jubi ya d'auko ruwa mai sanyi ",wayyo Allah nah jaguwa nasan kasha wahala ko da ganin yadda motarka tayi " "babu wata wahala tunda gani a gabanku yanzu" a tare sukayi dariyar jin dadi sannan sukace "Allah mun gode maka daka dawo mana da farincikinmu lafiya "shine abun godiya ya fada yana furzar da iska "gasky kai din na daban ne namijin duniya ,jaguwa ya ɗan lumshe idanunshi sannan ya gyara zamansa ya soma ƙoƙarin cire yar saman rigarsa Anas yayi saurin cire masa jubi ya dawo gabansa ya soma cire masa takalmin kafafunsa ya saura safa kallonsu kawai yake yana girgiza kai "kasan tun da ka bar gidan nan babu wanda ya sakawa cikinsa wani abu tsabar tashin hankali inji cewar jabir " "uhmm bari jabir ban taba tsintar kaina cikin tashin hankali irin na yau ba wallahi da zarar na runtse idanuna sai inga kamar wani abu zai same shi anas ya fada yana shafa fuskar jaguwa ,ya ɗan juyo ya kalle shi yana haɗe rai "duk cikin murna dan ban maka kiss ba suka sa dariya gabadaya "yau fa akwai celebrate jubi ya fada yana dauko musu kwaban win ya jere a gabansu "kamar kuwa kun sani ,"ina zamu samowa jaguwa mai zafi data iya chilling fiyye da zahra ? "ai babu wata mai zafi sosai data wuce zahra ita zan kira yanzu "zaro ido jaguwa yayi "lallai ku yanzu wannan shirmen ne a gabanku ni yadda zanga ammina nake tunani ba wannan shirmen ba " "Ogbeni ejalo shaye jare Oti sele oppprr kpk Eyonla chuwale sir🙌🏽 se kinwa gbenusi no be atenu " zaka gun ammi amman amman dole zahra zata yi aiki " A hankali Anas ya kira su eku remo cikin minti goma suka karasao suka shiga fito da buhuhun kudadde da jaguwa yazo dasu suna shigowa dashi daya bayan daya , yayinda su Anas ke zaune suna mamaki yadda har ya iya rabo tanko gote da wadan nan makudan kudaden shi kadai , cikin minti da bai wuce goma ba sukaji mai gadi yana kwankwasa kofa jubi ne ya tashi ya tsaya daga bakin kofa ya bude , cikin yaren turanci mai gadi yace "akwai wani bako da yake ta zuwa gidan nan yau shine zuwansa na biyar baya samun nasarar ganin oga yana fama da matsalolin rayuwa ne gashi yana da yarinya mara lafiya mai kimanin shekara goma tana igondo general hospital ,likitoci sunki bata kulawa sakamakon rashin kuɗi , kafin jubi yace wani abu jaguwa yayi gyaran murya , juyowa jubi yayi a hankali ya dawo inda suke ya tsaya yana duban jaguwa nuna masa wata yar kamara jaka mai zip yayi da hannunsa "zuba masa adadin da zai cika jakar nan ka bashi "yesssss boss an gama Allah yaja da nisan kwana ,jakar ya cika da kudi yayi ziping dinsa ya mikawa mai gadi da hanzari mai gadi ya amsa jakar ya rungume ya juya ya nufi kofar waje ya mikawa mutumin , mutumin na ganin kudin gabad'aya ya rude ya gigice ya soma wani irin kuka mai ban tausayi da taba zuciya,lallai baa rasa na allah koina kuma yadda aka bashi labari wannan matashin mai tsatsanin kirki da tausayi haka ne, take ya nemi mai gadi da yayi masa iso gurin mai gidan domin yi masa godiya , amman mai gadi yaki saboda sanin da yayi wa jaguwa baya son godiya ko kyauta yayi maka kace ka gode sai yace ka godewa Allah ,duk da ban samu ganinsa ba tabbas zan dangwama ina yiwa rayuwarsa addua domin allah ya buda masa kofofin farinciki kamar yadda yayi min , iri mutanen da ake so kenan masu taimako dan allah" " karka damu ba kai ba duk wanda kaga yana bukatar taimako kana iya masa hanya wannna gidan gidan masu tallafawa rayuwa marasa shi ne da marasa galihu a haka nasan shi da zaka zo kofar gidan a duk safiyar allah zakayi mamakin yadda mutane suke shawagi kayi masa adduar kamar yadda ka kudurta domin shine zai zama tsani na rayuwarsa "mutumin ya sauke numfashi ya kama gabansa yana masa addua. Duk yadda yake kallon buhubuhun kudaden dake gabansa hakan bai sanya shi jin farinciki ba, waɗan nan makudan kudadde daya amsa daga Tanko gote ba zai taɓa goge abinda yayi masa a shafukan rayuwarsa ,sannan bazasu taɓa maida masa jin dadin daya rasa a shekarun da suka gabata ba, fuskar ƙaramar kanwarsa ne ya shiga yi masa gezo a lokacin da numfashinta na karshe ke shirin barin gangar jikinta tana kallonsa hawaye na turereniyar zubowa daga kwarnin idanunta bakinta na amai jini ,yayinda mahaifinsa da mahaifinyarsa ke manne da jikin bangon daki sun dawo tamkar matattu a tsaye tsabar firgici da tashin hankalin halin da diyarsu ke ciki kukan zuci dana zahiri suke a wannan lokacin har rai yayi halinsa wanda sanadiyyar haka zuciyar mahaifinsa ya buga take shima yace ga garinku ......." "Anas ya dafa kafad'ansa saboda yasan abinda yake tunani "ka manta da abinda ya faru, jiya ta wuce mu fuskanci yau samun waɗan kudadden kadai ya isa ya goge abinda ya faru a zuciyarka sannan waɗan nan kudade zasuyi maka abinda basu yi maka a da can baya ba " "bazasu yi ba Anas rayuwar mahaifina data kanwata sun fi min waɗan nan kudadden mahimman ... hatta mahaifiyata da zata san abinda ke gudana a rayuwata zata iya saka hannu cikin raba Tanko gote da duk wasu masu hali irin nasa daga duniya "me yasa bazaka ɗauke shi daga duniyar gaba-daya ba kowa ya huta ?inji cewar kamil , girgiza kai jaguwa yayi sannan ya fashe da wani kuka mai cin rai da ban tausayi yana tuna rayuwar da suka yi a baya shi da yan'uwansa rayuwar kunci da talauci da rashin galihu , a hankali komai ke dawo masa gabad'aya sukayi kanshi suna bashi baki da hakuri " ya mike tsaye yana layi ya rataye yar saman suit d'insa a hannunsa ya zare bindigarsa ya ajiye a saman table ya nufi hanyar part d'insa "zan shiga na ɗan huta kuyi duk abinda aka saba da kudaden, akai su guraren da'aka saba kaiwa zan nemeku zuwa anjima Anas ya biyo bayansa yana masa magana kasa kasa "dan allah ka saki jikinka," bari na kira zahra yanzu tayi aikinta , banza yayi masa ya cigaba da daga kafafunsa .. yana shiga dakinsa yayi cilli da rigar hannunsa ya ɓalle agogon dake daure da tsintsiyar hannunsa ya ajiye sannan ya shiga bathoroom ya shiga bathtube wanka yayi tare da alwala ya fito ya shimfida sallaya ya fara yin Sallah bayan ya idar ya daga hannuwansa duka sama sai dai ya rasa me zai faɗa ,me zai roki Allah bayan shi din mai tarin zunubi ne yana aikata duk abinda Allah ya haramta , mikewa yayi ajiki a sanyaye ya nad'e abun sallahr ya zauna abakin gado tare da yin shiru yana tunani rayuwa wayarsa ta soma ringing ya d'auka yana dubawa sunan mahaifiyarsa daya gani , da sauri ya dauka haɗe da sallama "assalamu alaikum ammina daga can bangaren aka amsa masa da "wa'alaikum salam ya kake ya aiki ? "Alhamdulillahi ammin ya su shafik ? "Duk muna lafiya daman cewa nayi na kira naji ya kake haka nan naji ajikina kamar kana cikin damuwa ? "numfasawa yayi tare da furzar da iska mai zafi "babu wata damuwa ammina ki dai ci-gaba da min addu'a ita nafi bukata daga gareki " Allah ka yarda da adnan dana ka soshi ,Allah ka rufa masa asirin duniya da lahira, ka bashi sa'ar rayuwa da mutuwa, Allah ka kareshi a duk inda zai sanya kafafunsa ka rabashi da sharrin mutun da aljani , Allah ka haskaka tauraronsa duniya tasan dashi " "na gode na gode ammina Allah Allah ya kara miki lafiya da nisan kwana "Ameen Allah ya nuna min ranar aurenka shine burina na karshe adnan ,ina don ganin ya'yanka kafin na bar duniya "naunayen ajiyar zuciya ya sauke sannan yace ameen inshallahu zan yi ki cigaba da addu'a ya fadi haka saboda yasan muddin yayi kuskuren rashin nuna kulawarsa kyakkyawar addu'ar datayi masa zata juye zuwa ɓacin rai, shiru yayi yana saurarenta yayinda a hankali hankalinsa da tunaninsa ya koma kan ajiyarsa dake gidan shi sam ya manta daita , sun ɗan dade suna hira sannan suka yi sallama ya disconneting din kiran ya mike da sauri kamar an mintsineshi ya nufi dakin da take ,a kwance ya hangota tana fidda numfashi sama sama yayi saurin karasowa gurinta ya hau saman gado bai sanda ya janyota jikinsa ya rungumeta ba dumin jikinta yasa shi sauke ajiyar zuciya, a hankali take motsa karamin bakinta "ka.... kai ni gida " wani irin zazzafan zazzaɓi ne a jikinta "am sorry ya fada yana hura mata iskar bakinsa a fuskarta yasan ba komai ke d'awainiyya daita ba sai yunwa wayarsa ya ciro ya kira Anas kira ɗaya ya ɗauka "kasa a kawo wa yarinyar nan abinci yana gama faɗa haka ya katse kiran bayan mintuna kaɗan Anas ya Kwankwasa kofar , jaguwa ya kwantar daita ya mike ya bude kofar ya amshi kwanon tangaran dake hannun Anas ya dawo ya ajiye akan table ya je ya dauko ruwa da driks ya kawo mata ya karaso inda take ya daukota ya zaunar daita akan kujera "kici abinci tana ƙoƙarin magana ya fice daga d'akin .. dakinsa ya sake komawa ya dauki magani ya sha saboda kanshi dake masa wani irin ciwo, kwanciya yake son yi amman ya kasa tunanin yadda zai maida tanwer ga iyayenta yake ,ba maida ita bane matsalar shi ba hakan nan yanzu yake jin baya son yayi nisa daita a hankalin ya shiga zagaye dakin yana tunani abun yi" me yasa ? Ya tambayi kanshi yana shafa sumar kanshi abinda bai taba tsintar kanshi ciki ba kenan amman yasan tabbas hakan yana da nasaba da haduwar da sansar jikinsa yayi da nata kuma baya jin haka zai zama wani tsani da zai bata mahimanci a rayuwarsa , rayuwarsa da duniyarsa ta ahlinsa ne da alqalarsa ta yau da kullum bashi da lokacin yin soyayya ko wani abinda zai dagawa rayuwarsa hankali .. ******* "Commitional of police nine minister of health Yan fanshi sun ɗauke min yarinyata bayan sun dibi makudan kudi na kawo case din headquater na gra sars har yanzu babu wani improvement akan aikin ya k'arasa maganar yana numfasa domin jin abinda commition zai faɗa ,daga can bangaren commition of police yace "a hannun wa case din yake ? A hannun wani ko waye sunansa bansani ba ya juyo ya kalli inda inspector hasan yake tsaye yace" sp yusif karaye da hasan yayi maganar yana watsa masa wani irin kallo sannan ya mika masa waya kai tsaye commition ya bukaci ganin hasan kasancewar sp na asibiti .... "Menene bincikeku akan wannan dan fashin daya ɗauke diyar minister of health ?" stil sir yar yanzu dai a yadda ake anan ake babu wani cigaba duk wani bincike munyi amman babu wani nasara duk wani daboru munyi babu wani nasara , commition of police ya numfasa yanzu dai kenan babu abinda zaku iya yi akan case din kuke son faɗa min ?ba haka bane sir ni dai a tunanina akwai wani abu a kasa duba fa da irin harbin da muka yiwa motarsa da irin maganganun daya dinga fafarɗa mana da alamun ma yana da .... "Ku min shiru kune bakayi aikinku yadda ya kamata ba Inspector hasan ya kalli abokin aikinsa cike da mamakin jin abinda commition ya fada "Yes kuna kallona matsalar daga gurinku ne dan haka na baku kwana uku kacal kusan yadda za'a yi yarinyar nan ta dawo hannun iyayenta cikin koshin lafiya " "Okay sir suka kame a gabansa sannan suka juya cikin sauri suka bar office din . ***** A hankali jaguwa ya fito daga d'akinsa hannunsa rike da gwangwanin gulder mai sanyi turus yayi lokacin da idanuwansa suka sauka akan zahra da Anas zaune a karamin parlou'nsa haɗe rai yayi tamkar wanda aka aikowa da sakon mutuwa a hankali ya motsa labbansa cikin zafin rai "Ke me kike yi anan ? "Me na faɗa miki maza tashi ki bar min gida bana son sake ganin wannan fuskartaki" "cool down jaguwa ka natsu plz ka mata hakuri tunda tayi realized din mistake d'inta bazata sake ba" zaro kyawawan idanunshi yayi sosai ya saukesu akan Anas "banason abinda kake min Anas ,ya ina son cire yarinyar daga rayuwata kana dawo min daita " ganin yadda ya d'auki zafi yasa zahra ta fara kuka tana bashi hakuri "banason jin komai daga wannan stupid mouth din naki adnan baya bukatarki ke har kin isa ki min wulakanci? ki fita tun raina bai kara ɓaci ba wai har ni zakiwa takama da abinda kika gama rabawa duniya"? wani kuka ta sake fashewa dashi tana rokonsa "kayiwa Allah kayi hakuri wallahi bazan sake ba tsaki yaja ya nufi d'akinsa "tashi ki bishi kin dai san yadda zakiyi dashi ya sauko da wuri , nayi iya nawa jikinta na rawa ta biyo bayansa tana shiga d'akin ta faɗa jikinsa tayi hugging d'insa cikin rawar jiki yace "oh goodness !!! "wai meye haka yayi mgnr a fusace kamar zai dauketa da mari "Missed you so much baby wallahi nayi kewarka tunda da muka hadu na kasa mallakawa kowa jikina ka yarda dani bana mu'amula da kowa bayan kai " Sosai tayi hugging d'insa tana sake bashi hakuri "wallahi Bazan sake ba ta karasa maganar tana taking off din kayan jikinta a hankali ta soma kissing d'insa tana ƙoƙarin zare doguwar rigar dake sanye a jikinsa ta tsuguna tayi kasa da boxes dinsa ta soma sucking d'in jijiyarsa jaguwa dake tsaye , nan take komai ya kwance masa ya kasa hanata aiwatar da nufinta ,cike da jin dadi take tsotsar joystic d'insa jikinta na wani rawa tare da lashe kan jijiyarsa tana shan kmr ta samu sweet "ashhhhhh ashhhhhhh abinda jaguwa ke iya faɗa kenan cikin rawar jiki yana sake danna kanta ta yadda zata tsotsar masa jijiyarsa da kyau, sai data rud'ashi sosai sannan ta mike tsaye tare da d'aura hannunta kan chest d'insa tana murza Kan nipples d'insa tana lumshe Ido wani irin numfashi jaguwa yake fitarwa me tattare da tsananin bukatuwa, a halin yanzu burinsa yaji shi cikin jikinta kafarta ɗaya ta daura saman table din dake gefensa batare data cire takalmin kafafunta masu tsine ba ta danna jijiyarsa jikin jikinta ........ Wani irin numfashi ya sauke yana furzar da iska mai zafi tare da riko bombom d'inta da hannunwansa duka ya dinga zira mata zabgegiyar jijiyarsa data fi so da muradi akan komai gaba-daya tafi shi rude'wa wani irin zazzafan numfashi taja ta sauke "uhmmm in slow voice tace " so niiiiiiice baby "wayyo Allah dadi cigaba plz assss .. numfashi take fitarwa da kyar tana sake bashi haɗin kai haɗe da tura masa dukiyar fulaninta bakinsa ... Darling's 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 WRITING BY *BAGUDO& MIMI'S QUEEN* WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim https://my.w.tt/lcJskJdtpbb 🅿️11 A hankali ya d'aura fuskarshi a tsakiyar brest d'inta yana shinshinawa tare da goga mata kwantaccen sumar gashin dake kwance a fuskarshi ,wani irin sanyin dadi taji ya soma ratsa lugu da sako na gangar jikinta ,ta rungumeshi tsam a jikinta tana sake danna masa brest d'inta tana kissing din wuyansa " "tana bala'in qaunarsa bata da muradin daya wuce kasancewa tare dashi tun daga lokacin data fara sanin wani namiji a arayuwarta bata taɓa jin sanyi dadi da gamsuwa da jiki mai taushi irin nasa ba ,ko a ranar daya fara kusantarta kusan haukace masa taso yi saboda wani sauyi na dabam data tsinci kanta mai wuyar misaltuwa, dan yadda ya dinga sarrafata a wancan ranar kusan suma tayi a jikinsa dan numfashi ma da kyar ta dinga fitarwa kamar yadda take ji ne a yanzu da suke having sex " "ko tsintsiyar hannunka adnan amad ya rike dole kaji sauyi a sansar jikinka bare jijiyarsa, tasan wannan yana daya daga cikin baiwar da Allah yayi masa babu macen data zatayi mu'amula irin wanda suke yi dashi ta gujeshi sai dai shi ya gujeta kasancewarsa mai tsantsani da tsafta dan ko ranar da zai fara kusantarta sai da aka tabbatar masa da lafiyarta , bata dauke da kowace irin cuta sannan ya yarda ya amince da ita . kan brest d'inta ta kai cikin bakinsa ganin bashi da niyyar tsotsar kamar yadda take muradi ita kuma tana sauke numfashi da kyar tamkar mai cutar asma , ai yana d'aura bakinsa kan nipple's d'inta gabadaya komai ya sake kwance mata jikinta ya dauki kyarma a daidai lokacin daya sake danna gaba-daya jijiyarsa cikin jikinta ,wani ihun dadi ta saki da karfi wanda yayi sanadiyar da tanweer dake zaune gaban abinci ta zuba uban tagumi kallon kofar d'akin da take ciki da sauri , take gabanta ya shiga dokawa da sauri sauri tsoro da matsanancin firgici ya shigeta ,a hankali ta ɗauke Idanunta tare da lumshe su ta takure jikinta guri daya tana nazarin sautin data ji "idan har gaskiyar abinda kunnuwanta suka jiyo mata ne tabbas wannan sautin murya mace ce cikin wani yanayi na wahala da bata san ko na menene ba .." "idan muryar mace ce fa ina ruwanki? kai tsaye zuciyarta tayi mata gargadi da hakan , kika sani ko muryar matarsa ce ? "Kai da wuya ya zamanto yana da mata, dan da yana da mata bazai taba kasance daita a daren jiya ba bare har ya kai ga kwana daki ɗaya da ita, sosai zuciyarta ta shiga kai kawo da zurfafa tunaninta " lallai akwai abinda ke faruwa a cikin gidan ,wannan al'amarin yayi mugun daure mata kai matuƙa dan har lokacin kunnuwanta basu daina jiyo mata sautin daya addabi zuciyarta ba , tabbas sai ta tambayeshi gaskiyar lamari shine wanda zai fahimtar daita abinda take son sani akanshi , ta sauke numfashi mai zafi tare da langwa'bar da kanta a gefen kujera zuciyarta na sake sake wata zuciyar tace kar ta tambayeshi komai tunda bashi kadai bane a gidan" "Sosai zahra ta gigice tana zuba ihun dadi da sambatu iri iri ",wayyo zan mutu ......"adnan ta kira sunansa cikin wani irin yanayi mai sanyi , bai amsa mata ba illa sauke wani wahalallen numfashi da yayi " karka barni adnan ina sonka fiyye da komai dake cikin duniyar nan ba zan iya cigaba da rayuwa babu kai ba "zan maka komai ,nasan komai da kake so zan kiyayye bazan taba sabawa umarninka ba , wallahi ina sonka kuma zan iya maka komai zan kasance da kai a kowani irin hali ..." yayinda shi kuma yake aikin zira mata doguwar jijiyarsa da take jinta har cikin tsakiyar kanta yana murza kan nipple's d'inta tare da ɗaukar maganar a matsayin shirme, baya jin zai iya mallakarta a matsayin matar aurensa, duk da kasancewarsa mai tarin zunubi shi kasan yana son abu mai da tsafta da nagarta ba irinta ba macen daya haɗu daita shuren gidan rawan fela cikin zunzurutun garaden maza da shiri irin wanda muslinci yayi hani ayi ,ya aureta yayi me daita a rayuwarsa "? jikinta na rawa ta juya masa baya tayi masa goho daga tsayen da suke dan tasan ya iya sarrafa mace ta hanyar gohon ,gashi agurinta shine best sex din data fi so kuma yafi kowane daɗi ,ta buɗe masa bombom d'inta mai laushi da kanta ta zira jijiyarsa tana furta " ashhhh washhhh....... " wayyo daɗi adnan zaka kasheni da dadinka fuck fuck fuck Kawai take furtawa da iyakacin karfinta gabad'aya ta gama ɗauke wuta sai juya masa bombom d'inta take da kyau tana ɗan moving dashi ta yadda zai ji daɗin zira mata jijiya" Sam jaguwa bai saurara mata ba kamar zaki ya dinga murzata batare da wani tausayawa ba har ya fitar da abinda ke d'awainiyya dashi ya zare jijiyarsa yana sauke wani wahalallen numfashi da karfin gaske . Yana ƙoƙarin neman abinda zai goge spam tayi saurin kai bakinta kan kaciyarsa ta shiga tsatsa sai data tsotse kan kaciyarsa tass tana lumshe ido sannan ta cire bakinta tana daura kwayar idanunta akanshi , wani irin numfashi ya fixgo da karfi ya sauke yana lumshe idanunshi, ya rasa wani irin mayya yarinya ce zahra sam bata gajiya da iskanci, idan zai kwana yana abu daya daita bazata gaji ba, tsaki yaja ya kwanta flat akan bed yayi pillow da hannunwansa duka yayinda kafafunsa ke kasa tayis yana sauke numfashi da bukatar hankalinsa ya dawo jikinsa . tsura ma gangar jikinsa karuwan idanunta tayi tana karewa sansar jikinsa kallo komai na jikinsa yayi mata babu abinda ke saurin tada mata sha'awarsa kamar kan nipple's dinsa dake tsaye qirjinsa bakinsu kamar nipple's din mace a tsaye cak masu dadin murzawa , jin yadda idanunta ke yawo a jikinsa yasa hannusa ya janyo gefen zanin gado ya rufe iya jijiyarsa ya bar qirjinshi cigaba da kallon nipple's dinsa tayi tana sake jin wani fellings dinsa , a hankali ta tako zuwa inda yake ta kai hannu ta murza nipple's dinsa daya bayan daya sannan ta durkusa a gabansa tana kallon zara zaran yatsun kafafunsa dake kowane ke kwance da gashi zuwa gobobinsa , hannu ta kai tana shafa yatsun kafafunsa daya bayan daya a hankali tana jin kamar ta cinyeshi komai nashi mai kyau kafafunsa kamar baya takasu , kusan minti biyar yana kwance yana jin tafiyar hannunta ajikinsa ,wani tuttukin bakincikin yaji yana kawowa zuciyarsa ziyara duk sanda ya aikata zina yana jin kuna da rad'ad'in mara iyaka most especially idan ya tuno mahaifinsa,mutumin kirki mutumin daya samu kyawawan sheida daga bakin mutane bila'adadin ,bazai taba manta kyawawan halayan mahaifinsa ba ,mahaifinsa bai taba aikata zina a rayuwarsa ba har ya koma ga mahalincisa sai gashi shi yana aikata fiyye da abinda yafi zina muni ,bazai taba mantawa ba akwai wata rana sunje massalaci da mahaifinsa wani malamin tafisri yayi wa'azi akan illar zina daga karshe yace waye wanda bai taba aikata zina ba tun daga ganinyar quruciyarsa har zuwa wannan lokacin ? Gabadaya massalaci ya dauki shiru babu wanda yayi magana haka duk taron mutanen dake zaune acikin massalaci babu wanda yayi gigin daga hannunsa sai mahaifinsa kukan zuci yake daga kwance da yake... Yayinda ita kuma take aikin matsa masa yatsun kafafunsa tana shafa gobobin jikinsa domin sake dawo dashi ruwa dan ita sam bata gaji dashi ba , a natse ya mike ya shiga bathroom din dake d'akin domin watsawa jikinsa ruwa " Tana ganin shigar sa ta mike ta zube saman gado tana sauke ajiyar zuciya , wanka tsarki ya fara yi sannan ya haɗa ruwan dumi ya zuba turaruka wanka kala kala masu sanyi kamshi dan kawar da kamshin turaren zahra a jikinsa sannan ya shiga cikin ruwan ,jin dumin ruwan ya ɗan sanya shi jin natsuwa a cikin zuciyarsa , a hankali zuciyarsa ke masa faɗa "me yasa adnan ka biyewa yarinyar nan kai daya kamata ka mata mugun duka har sai ta fita haiyacinta shine ka bige da biye mata? girgiza kànshi yayi a filli yace "duk sharrin wannan dan iskan ne amman zan san abun yi dan dole na yakice zahra daga rayuwata domin samun kwanciyar hankali." Kusan minti talatin ya ɗauka a bawon wanka yana cuta jikinsa sannan ya fito yana taku da kyar kugunsa d'aure da towel yayinda hannunsa ke rike da wani karamin white towel yana goge sansar jikinsa ,cike da karuwanci tabi jikinsa da wani mayataccen kallo sannan ta tsurawa kan nipple's dinsa ido ita tana son su suna matukar mata kyau da ɗaukar hankalinta, lumshe idanunta tayi a daidai lokacin da ya juya mata baya ya ci-gaba da goge jikinsa muryarsa a sanyaye yace "kwanciyar me kike yi ya kamata ki tashi ki shirya ki wuce "? "Anan zan kwana ta bashi amsa tana gyara kwancinyarta a fusace ya juyo yana mata wani irin kallo "ki tashi ki kama gabanki ya fada yana sake juya mata baya ya ɗauki body lotion yana shafawa jikinsa bayan ya gama ya dauki kwalban turare ya shiga fesawa jikinsa da bayan kunneshi ,ita kuwa murmushi tayi tace "haba adnan wai me yasa kake min haka ?"me yasa kake son guje min? " kaki ka tsaya mu fahimci juna kullum da zarar mun gama sex ka dinga Allah Allah na barka , nifa har ga Allah nake sonka kuma da aure " ta karasa maganar kamar zata yi kuka " Shiru yayi mata yaki cewa komai ya cigaba da abinda yake ta sauko daga kan gadon ta tsaya a bayansa har lokacin babu komai sanye ajikinta tana kokarin haɗe jikinta da nashi ta kai hannunta jikinsa tana kokarin kifesu a qirjinshi dan murza kan nipple's dinsa yayi saurin juyowa tare da tsareta da kyawawan idanunshi yana mata gargadin abinda take son aikatawa bata damu da irin kallon da yake mata ba ta kai yatsanta kan nipple's dinsa zata soma zagayewa taji ya ɗauketa da wasu maruka guda biyu ajere tasa tasa .. Saurin dafe kuncinta tayi tana fidda numfashi da kyar gabad'aya marin ya dimautata ya gigiceta da kyar ta samu ta sauke numfashi da karfin gaske idanunta na kanshi "minti biyu kawai na baki ki tattara abinda kika san naki ne a dakin nan ki bar min gida kar na sake ganin kafafunki ya karasa maganar a fusace sannan ya soma daga zara zaran yatsun kafafunsa ya isa gaban wordrobe dinsa ya bude ciro wasu kananan kaya bakake wando masu taushi da kyau ya soma shirya kanshi. jikinta a sanyaye ta dauki rigarta ta saka tana kallonsa har ya gama shirinsa tsaf bandir din yan dubu dubu guda biyar taga ya dauko ya watsa mata "kije dan Allah ki bar rayuwata bana son damuwa idan ina bukatarki zan nemeki da kaina "naji zan tafi amman dan Allah ka dinga ɗaukar kirana .." "Bazan miki alkawari ba saboda ina da abubuwan yi idan bukatar ɗauka yayi zanyi "bata ce masa uffan ba ta dauki jakarta batare da ta dauki kudin ba a dan zafafe yace "kudin fa"? Ta juyo kamar zatayi kuka "bana bukatar su dan nafi bukatarka dasu ..."tana gama fadar haka ta sake juyowa idanunta cike da ruwan hawaye, ta bude kofar d'akin zata fita hannunsa ya kai ya shako wuyanta ya dawo daita cikin bala'in da tashin hankali ya amshi jakar hannunta ya kwashe dukan kudin ya zuba mata cikin jakarta , tayi shiru kawai tana kallonsa kamar ta daura hannunta bisa kanta ta fashe da kuka , yanayinta ya bashi tausayi sosai kamar ya lalla'bata su rabu lafiya sai kuma yaga hakan bai dace ba kamar wata dama zai sake bata.." Muryarta a raunane tace "meye laifina adnan da kake wulakantani ? "shin laifi ne dan zuciyata ta soka ? ta k'arasa maganar wasu zafafan hawaye na zubowa a saman face d'inta, girgiza mata kai yayi yana furzar da iska sannan ya motsa lip's d'insa a hankali "laifinki daya zahra da kike takurawa rayuwata alhalin kinsan ni din mutun ne da bana son damuwa " sannan baki da wani sauran mutunci da darajan da zan soki zahra ,gaskiya ɗaya ce wallahi zahra bana sonki koda kuwa akwai budget din soyayya arayuwata bare babu mafi mahimmanci abu arayuwata shine ahlina " ba iya soyayya kawai zata iya da zuciyar jaguwa ba Bare lalacewata bata kai na amincewa auren mace irinki ba ,"zahra da ƙaruwar gida da karuwar waje akwai bambamci idan aure kike bukata me zai hana ki koma gaban iyayenki ki tuba Allah zai duba lamarinki ya baki wanda yafini wanda zai soki da d'aukacin rayuwarsa amman batu na soyayya ko aure tsakanin zahra da adnan babu....." "To mu'amular fa ?"idan bazaka aureni ba ka barni na rayuwa da kai shi kadai zai sanyaya zuciyata sannan zai sa na dangwama cikin farinciki "shima bazan yi alkawari ba dan ita kanta zinar ina son na daina shiyasa kika ga ina gujewa haduwata dake ,ta durkushe a gabansa "karka min haka adnan karka juya min baya ka taimakeni ka taimaki rayuwata wallahi bazan iya rayuwa babu kake "enough Zahra ya fada a tsawace "Haba me kike son nace miki kinga tashi tashi dan Allah yadda taga ya soma birkicewa yasa ta tashi da sauri tana fuskantar shi ido cikin ido yake kallonta"Ni ne na samo having sex dake ? "Ko ni ne na baki ticket din fitowa yawon duniya ?"ko ni nace dole sai kin soni ? yayi mata duka a lokaci tayi shiru hawaye na gangaro mata "kin yi shiru ki bude baki ki bani amsa yayi maganar yana zaro mata ido tayi saurin girgiza masa kai"okay tunda kinsan bani bane me yasa zaki ce kar na miki haka kar na juya miki baya ?"daga yau Karki sake tunkarata da batun soyayya bare wani aure okay ?"oya out idan kika sake tunkarata sai ballaki idiot Kawai .. Tana gama jin abinda ya faɗa ta juya da sauri ta fito daga d'akin tana goge hawayen idanunta a bakin kofar suka kusan ci karo da Anas ,da sauri ta wuce shi ya biyo bayanta yana kiranta "zahra! zahra !! amman ina taki tsayawa ta wuce tana kuka yayi saurin biyota ya sha gabanta "plz Ki tsaya ki saurareni menene? " me yayi miki kike kuka plz tell me ko akwai abinda zan iya yi " muryata cike da kuka tace "tabbas nayi kuskuren afkawa cikin soyayyar adnan " "Wani irin mutun ne shi nayi iyakar kokarina akan soyayyarsa amman sam yaki fahimtata na rasa yadda zanyi adnan ya fahimci irin matsanancin soyayyar da nake masa gabad'aya zuciyata ta kasa hakura dashi ka faɗa min me ya kamata nayi ya aure ni ? duk Sanda zamu kasance tare sai ɓacin rai ya biyo baya" why !why!! ? Ka faɗa min abinda ya kamata nayi ?"Ni kaina babu wannan tsarin arayuwata ban shiryawa aure a yanzu ba amma na rasa dalilin da yasa na nacewa mutumin da bai ɗauki kowa da mahimmci ba ? gabadaya ta fita haiyacinta sai maganganu take faɗa masu taba zuciya "kiyi hakuri muje muyi magana aciki "babu inda zani dan nasan kona koma wani sabon bakinciki zai kunsa min , kawai ka barni na tafi abuna ajiyar zuciya ya sauke tare da matsawa gefe ya bata hanya dan ta wuce kamar yadda ta bukata dan shima yasan ko ya maidaita sabon bala'i za'a yi a hankali ya juyo ya nufa cikin gidan Yana ƙoƙarin tura kofar dakin jaguwa ya fito yana ciccin magani tamkar wani jinin saurata. "me ka yiwa yarinyar mutane jaguwa ?',me tace nayi mata yayi masa tambayar atakaice , cikin natsuwa ya raba ta grfenshi yayi gaba "ko bata faɗa min ba nasan kayi mata wani abu shiyasa ta fita cikin fushi da ɓacin rai dan Allah ka dinga sausauta yarinyar nan tana bala'in qaunarka "kace mata daga yau ta daina son adnan dan babu wani amfani da zai mata ya karasa maganar yana ci-gaba tafiya " Anas ya biyosa da sauri "na rasa dalilinka nakin yarinyar nan bayan irinsu ne kawai zasu iya rayuwar aure da irinmu, ko kana tunanin akwai wata mace mai mutunci da daraja da zata iya da irin rayuwar da muke ? Jaguwa ya tsaya cak tare da juyowa ya fuskanci Anas sannan ya zuba hannuwansa duka cikin aljihun wandonsa ya zubawa Anas idanunshi yana kare masa kallo tsaf "kai kake ganin haka amman lalacewata bata kai na auri mace kamar zahra ba, karka manta inda muka tsinto zahra da irin rayuwar da take duk gidan rawan fela kowa yasan wacece Zahra, nasan nima mai tarin zunubi ne agurin Allah amman ta nemi mijinta a gaba adnan baya sonta kuma bazai taba sonta a rayuwarsa ba kai gabad'aya ma babu wata soyayya a tsarin rayuwata " "Wannan kuma karya ne dan da alamun ma a yanzu zuciyarka ta kamu da soyayyar diyar Minister of health dake cikin gidan nan "dariya jaguwa yayi wanda ya bayyana tsantsar kyawunsa sannan a hankali ya sake gyara tsayuwarsa ,fuskarsa cike da mamakin jin furucin Anas ",this is rubbish anas what are you try to say ? wannan maganar naka ba gaskiya bane abinda nake son ka sani zuciyar Adnan amad tayi nisa a kiyyaya babu wani mutun mai darajan da zan so kamar ahlina idan ma soyayya ce wannan yarinyar tayi min karama Anas , kuma idan duk duniya zasu taru akan na sota itama bazan sota ba "ya wuce ta gefensa ya soma tafiya da baya baya kamshin turarensa na tashi ya nufi dakin da tanweer take ya daura hannunsa akan handle din kofar ya murd'a ya shiga dakin Anas bai daina kallonsa ba har ya karasa shigewa dakin ya maida kofar ya rufe .." Cikin natsuwa yake kallon inda zaune take akan kujera ,juyar da kanta gefe tayi kamar bata ganshi ba , ya jingina jikinsa da bango dakin yana Kallonta ,sosai yaga ta rame akan ranar daya d'aukota sai dai fuskarta tana nan da kyawunta ..." ganin taki kallon inda yake yasa shi takowa a hankali ya tsaya a gabanta shiru taki dagowa ta kalleshi ya cire hannunsa daya acikin aljihun wandonsa tare da d'ago ha'barta ya tsura ma kwayar idanunta nashi idon yana Kallonta , da ido yayi mata alamar taci abinci ? bata fuska tayi cikin son nuna masa abinda yake son sani bai shafesa ba, furzar da iska yayi yana tabe bakinsa sannan ya cire hannunsa ya buɗe kwanon tangaran din dake ajiye akan table ,abincin na nan kamar yadda akawo shi ya waigo ya kalli inda take a hankali ya maida murfin ya rufe "you don't eat ?why don't you eat?" I don't want to eat food in this situation "why ? ya tambayeta idanunshi na kanta kamar zai had'iyeta "I'm not hungry"bakya jin yunwa ? ya sake tambaya ta yatsina fuska cike da shagwa'ba. "yarinya idan kika sake ɗaukar lokaci baki ci abinci ba zaki mutu just for nothing yayi maganar tare da zama a bakin gado ya fuskanceta "tun safe rabon da ki sanyawa cikinki wani abu hakan fa babu kyau "it's not good for your health okay ? Ya kamata kici wani abu saboda taimakawa rayuwarki a matsayinki na likita kinsan yunwa na daya daga cikin abinda ke saurin kashe dan adam ko ba haka ba "? shiru tayi taki cewa komai sannan taki kallon inda yake "you need to eat my friend so that you can survive ya karasa maganar a tsawace "go and eat I'm to talking to you ..........." take jikinta ya dauki rawa gabanta ya shiga faduwa a hankali ta sake juya masa baya taki bin umarninsa kamar yadda ya bukata tana sheshekan kuka , gabad'aya hankalinta ya karkata zuwa gida tana son ganin iyayenta bata ga amfanin zamanta tare dashi ba alhalin jikinta na bata iyayenta na can cikin tashin hankali, wasu hawaye masu zafi suka gangaro mata a hankali ya sausauta muryarsa cikin tsigar rarrashi "you need to eat so that you can have strength because you don't know the task ahead right? you need food to live plz duk yadda yayi mata magana da tsigar rarrashi amman sam taki ci sannan taki magana sai kuka take tana ciza lip's dinta . a can bangaren hajiya Zainab kuwa itama kukan take saboda jikinta na bata diyarta na cikin damuwa ,ta mike daga zaune da take ta shiga zagaye d'akinta zuwa babban parlou'n gidan ta wuce matar danuwan mijinta da suka kawo musu ziyara tare da yarinyar su zuwa haraban gidan tana baza idanunta gani take kamar zata ga diyarta daga sama matar danuwan Alh Abubakar da suke uwa daya uba daya ta biyo bayanta ta rungumeta ajikinta "kiyi hakuri inshallahu za'a ganta "jikina na bani tanweer tana cikin damuwa Allah kasa basu ma yarinyata wani abu me suke bukata daga garemu su kira mu su tambayi duk abinda suke so wallahi a shirye nake zan mallaka musu duk abinda nake dashi muddin zasu dawo min da farincikina ..." Tunda Hajiya zainab ta fito hankalin minister ya rabu gida biyu wani bangaren ya koma gurinta yayinda wani bangaren ke gurin d'an'uwansa da suke tare "Haba Abubakar taya irin wannan babban abun zaifaru ace bazaku sanar damu ba 'yan uwa? Wannan wace irin rayuwace ta rashin zumunci kuka zab'a kai da zainab ?". Matashin Dattijon yayi maganar cike da b'acin rai yana binsu da kallo, kallo d'aya zaka ma dattijon matashin kaga kamanni sosai da suke da Alh.Abubakar sai dai Ko a fuska zaka fahimci ya girmemishi. "Kayi hakuri yaya Walh tallahi kaga dagani har zainab bama cikin hayyacinmu tunda wannan tashi hankalin ya faru, gaba d'aya Zainab bataci baresha ni kaina Walh bazan iya cema when last nasa abu a cikin nan nawa ba" Alh.Abubakar yayi maganar cike da damuwa wacce kallo d'aya zaka fahimci damuwa a kan fuskarshi me tsanani dan duk yayi baki ya rame kamar ba Minister of Health ba. "Allah sarki Ubangiji Allah ya fito mana da ita lafiya dan walh tashin hankali ya zama dole. To wai basu Kuma kiranku Ko suna buk'atar k'arin kud'iba?". Yayi maganar cike da tausayin d'an uwansa. Girgiza mishi kai Alh.Abubakar yayi. "Kod'aya walh! Ni da zasu kira Ko duka dukiyata ce saina had'a daita su dawo da munda Tanweer". Ya k'arasa maganar cikin rawar murya wacce ke k'ara fitar da damuwar shi. "Innalillahi wa'inna ilahir raji'un". Alh.Usman yayi maganar cike da tausayawa nan ya shiga lallashin Kanin nasa tilo musamman ya jima bai ganshi ba kasancewar shi a Arewa yake da zama kaduna State da iyalansa hakan yasa bai sama labari ba sai da aka kwana biyu, yaji ciwo amma yanzu jin zantukan d'an uwansa yasa yaji jikinsa ya mai sanyi gaba d'aya a tare suka koma cikin parlou'n inda diyar Alh Usman rukkaya ke kwance akan kujera mai zaman mutun uku . Numfashi jaguwa ya furzar ya mike tsaye zai bar daki "ka maidani gidanmu plz yaji sautin muryarta cikin sanyi ya doki dodon kunnenshi "nasan ka taimaka min ,ka karasa taimakon ta hanyar maidani ga iyayena "idan kina bukatar zuwa gida ki ci abinci kina gama ci ko second biyu ba zaki kara a cikin gidan nan ba zan maidake gaban iyayenki "yana gama fadar haka yaga ta matso da kujera da take zaune ta bude kwanon abinci daya fara yin sanyi ta soma tsukura ...." wayarsa ce ta dauki qara sauti ya ciro wayar daga cikin aljihunsa yana duba screen din wayar sunan Alh Tahir ya gani yana yawo ya lumshe idanunshi sannan ya dauka batare da yayi magana ba "cike da in inna alh Tahir ya soma magana "har yanzu baka dawo da yarinyar nan ba gashi akwai next taget dina akanta ya kamata zuwa yanzu kasan yadda zakayi ka dawo daita plz "doka ce ko iko kake son min ? ya furta masa haka a natse wanda zaka ɗauka maganar ba daga bakinsa ya fito ba sai agurin alhaji Tahir kamar saukar aradu yaji maganar . saurin girgiza kai Alh Tahir yayi kamar yana gabansa "no babu ko daya naga dai ya kamata ne a dawo daita haka nan "to baza'a dawo daita ba kayi duk abinda zakayi ya ja tsaki yayi disconneting din kiran ya maida wayar cikin aljihunsa tare da zura hannunwansa ciki ya juya "ki tabbatar da kin ciye abinci nan tass kin shanye driks da ruwa ke everything dake gurin make sure kin gama dashi idan kina son barin gidan nan ", Allah bazan iya cinyewa ba yanzu ma da kyar nake tura wa ",Karki yi kiga abinda zai faru "ya karasa maganar yana barin dakin kai tsaye bangaren daya tanada domin shakatawa ya nufa a can ya iske abokansa da yaransa suna shaye shaye , masu shan wiwi nayi masu shan win nayi, duk sun cika gurin da hayaniya da hayaki suna ganinsa suka hau sara masa suna masa kirari gutun wiwin dake rike a hannun jubi ya amsa ya ɗan zuka yana fitar da hayaki ta hancinsa da bakinsa sannan ya fita ta kofar baya yana tunanin mugun hali irin na Alh Tahir ko me zai yiwa ƙaramar yarinya kamar wannan gashi kuma shi din aminin mahaifinta ne? Kusan minti goma yana tunanin agurin " ***** "Wai Ibrahim kana so ka kashe kanka ne akan mace". Momynsa tayi maganar cike b'acin rai wanda ke had'e da tsantsar damuwar halin da d'anta ke ciki. "Momy I can't live without Tan, ta riga ta zama rayuwa ta, inda abunda nakeso bai wuce Tanweer ba Mo...". "Dakata!". Ta katse shi ta hanyar daga masa hannu da tare da mai tsawa. "Ibrahim bazan taba son ka rasa ranka akanta ba duk da nima ina matukar kaunarta saboda irin son da kake mata ,but at least ka duba lamarina kai kad'ane d'ana taya zanso akan wata 'ya mace wani abu ya sameka ?". Tayi maganar tana kallon Ibrahim wanda tunda ta soma maganar idanunsa ke runtse. "Ibrahim!". Ta kira sunansa cikin wani irin yanayi wanda bai taba saninta dashi a rayuwarsa ba" gaba daya Inaso kayi hakuri da Tanweer!". Ta karashe maganar cikin dakiya tana kallonsa ganin yadda har ya samu courage d'in tashi zaune shida tun b'atan Tanweer bata ganshi a zaune ba. "Mom!". Ya fada cikin daga murya tare da gyara zamansa yana binta da wani irin kallo idanunsa ko kiftawa ba yayi, already ya gama zazzarosu waje gaba daya what !". Yayi maganar yana kallonta kamar bai fahimci abunda yake faruwa ba musamman furucinta. "Mom!". Ya Kuma fad'a yana kallonta cike da mamakin furucinta."Haba Momy, taya zakiyi wannan furucin na rabu da Tanweer bacin kinfi kowa sanin irin son da nake mata? How could you utter such words uhm?!". Ya jero mata tambayoyin cike da damuwa lumshe idanu tayi tare da fadad'a murmushinta tana shafa sumar kanshi. "Ibrahim kenan,". Ta fada tana kad'a kanta ,sannan ta tashi ta soma taku yana binta da koda'dd'un idanunsa da suka sha wahala saboda rashin ganin abincin su Tan, har ta Kai k'ofa sai Kuma ta juyo tayi murmushi me sauti tana kallonsa lokaci guda Kuma fara'a dake tattare da fuskarta ya d'auke nan take bacin rai ya maye gurbinshi."Hmm! Yaro yarone nan gaba zaka gane da kanka nasan dalilin da yasa nace ka hakura da yarinyar nan ". Tana fad'in haka ta fice ta barshi zaune zuciyarsa cike da tunanin zantukan ta musamman bacin rai daya hango cikin idannun Momyn nasa wanda kusan ya jima baiga hakan tattare da fuskarta ba. Wayarsa da ta soma ruri ne ya katse mishi tunanin daya shiga ya soma zurfi, hannunsa na rawa ya kai hannunsa ganin me kiran, da sauri ya manna wayar a kunnensa banajin me ake fada masa a can d'aya bangaren naga ya tashi da sauri. "What?!". Ya furta da d'an k'arfi tare da runtse jajayen idanunsa ya bude su tuni suka k'ara rinewa tare da k'ara tiruwa zuwa ja sosai kamar jan gauta. "Alright I am coming". Ya fad'a da sauri tare da wullar da wayar kan bed d'insa. Yunku'rin k'arasawa wardrobe yayi amma me wani irin jirine ya kwasheshi da sauri yasa hannayensa akansa saboda wani irin nauyi da rada'dd'i da suke masa, yana ciza pink lips d'insa kanana wanda suka sauya colour saboda azabar ciwo a d'an bushe "Ya Salam I.B!". Dadynsa ya furta wanda ya bud'e ko'farsa kenan a daidai lokacin da I.B ke ko'k'arin k'arasawa k'as, cike da matsanancin tashin hankali Alh.Tahir ya k'arasa ya tallafoshi zuwa jikinsa inda yak'arasa sauke su kan bed d'in. "Ta...Ta...Tan! Da....". Karasa kulle idanunsa yayi hankalin Alh.Tahir ya tashi a wannan lokacin banda ihun kiran sunan matarsa cikin tashin hankali babu abinda yake dan ya fara tsorata da yanayin dan nasa .." Darling's 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan a tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686 alert domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️12 ......Cike da dakiyar zuciya alqali ya cigaba da bin bayan motar jaguwa land cruiser prador yana sake neman layin IB domin bashi direction din Inda yake a daidai wannan lokacin sai dai Kiran na shiga ba'a d'auka ,ya kira ya kai sau goma bai d'auka ba wanda a wannan lokacin nazifi da alhj Tahir da hjy baseera ne tsaye a kanshi nazifi na qakokarin bashi taimakon gaugauwa , haushi ya kama alqali ya ciza gefen lips dinsa yana dukan sitiyarin motarsa "oh my goodness ko me yasa yaki d'aukar Kiran yanzu bayan bamu gama wayar ba ya ajiye ? yayiwa kanshi tambaya yana d'an rage gudun motarsa dan kar jaguwa ya fahimci su yake bi ." yayinda a hankali motar jaguwa ke sharara gudu akan titin onipan a natse ya d'an juyo gefen da tanweer ke zaune shiru sanye da doguwar riga pinky colour ta yane kanta da mayafi baki haka ka'fafunta sanye suke cikin baby shoe baki masu matukar kyau tsintsiyar hannunta d'aure da agogo fata baki duk jaguwa ne ya bata su a wannin da suka gaba tare da yi mata albishir din maidata gidan iyayenta , kayan sun amshi jikinta sosai kamar dan ita aka yisu . a hankali itama ta juyo cike da natsuwa fuskarta d'auke da murmushin jin dadi zata gida taga iyayenta cikin sa'a shima ya Kalli Inda take idanunsu ya tsarke cikin juna wani irin bugawa qirjinsu yayi , alokaci d'aya sukai shiru tare da tsurawa juna idanu gbdy suka kasa d'auke idanunsu . a cikin zuciyarsa yake yabawa kyawunta "hakika tsarki ya tabbata ga ubangiji daya halicci wannan yarinyar , kallo d'aya zaka mata kasan kyakkyawa ce ajin farko ." a natse ya d'auke kyawawan idanunshi acikin nata sakamakon ganin yadda ta kafe shi da nata idanunta da suka wadatu da zararan gashi Ido gashi ko kifta su bata yi shi kuma mutun ne da bai fiyye son kallo ba bare kallo irin nata dake saukar masa da kasala tare da sha'awa me tsayawa arai , dan nan take kallonta kesa yanayin mutun ya sauya batare daya shiryawa hakan ba." kasa d'auke idanunta tayi daga kallonsa saboda baiwar kyau da Allah yayi masa ta sha jin mutane na yabawa kyawunta haka zalika idan ta Kalli kanta a mirrow tana tabbatar da abinda mutane ke yawon fad'a akan tsarin jiki da kyawunta sai dai ko kusa bata kai shi komai ba , dan idan tana gabansa raina komai nata take domin gani take ya fita komai bama za'a a had'a ba . muryarsa a kasalance ta fito kmr baya son yin magana "ki daina yiwa namiji irin wannan kallon domin duk macen dake kallon nmj haka yana nuna alamun bata da cikakken tarbiya ,mace da kunya da kauda Kai aka santa " ya qarasa maganar yana jan dogon tsaki dake 'batawa duk wanda akayi dominsa rai , runtse idanunta tayi gam tana zance zuci "nice mara tarbiya sannan mara kunya ?"tayiwa kanta tambayar ranta na quna da tuttukin bakincikin daya maye gurbin farincikin dake kwance a fuskarta , idan akwai abinda ta tsana a rayuwarta bai wuce wulakanci irin wannan ba , kusan second biyu tayi idanunta na runtse kamar bataji abinda yace ba , cikin natsuwa taje d'aura laulausan tafin hannunta saman kushin din kujera domin gyara zamanta taji ya sauka akan laulausan hannunshi nan take yaji qirjinsa ya cigaba da bugawar da yake , itama qirjinta ya shiga dukan uku uku dan wani irin zirrrrrrrrr taji lokacin da hannunta ya sauka a nasa . ya sauke wani zazzafan ajiyar zuciya da numfashi alokaci d'aya , a hankali tayi karfin halin d'auke hannunta dake saman nashi a dalilin jikinta dake kyarma ta soma magana cikin fushi da bacin rai "karka sake furta min wannan kalmar domin kuwa kallon nmj bashi ke nuna rashin tarbiya ko rashin kunya ba dan haka bana son sake jin kalmar gareni domin ni din macece me tarbiya da kima idan Kai baka ganin kimata akwai dayawa masu gani ta k'arasa maganar hawaye na gangarowa akan quncinta ,ta sake kawar da idanunta sosai tana goge hawayenta dake tsiyaya "wani kallon banza ya watsa mata mai hade da harara " lallai yarinyar nan ma ta sameshi yadda ya kamata ,shi take maidawa magana ?ai duk laifinka ne da baka gyara mata zama ba ka tsaya kana tattalinta, yarinyar da yaka mata ka wulakantata ta hanyar keta mata haddi tunda abinda yasa ka d'aukota kenan " zuciyarsa ta fad'a masa haka numfashi ya fesar yana jin zafin acikin zuciyarsa , sam bai ji d'acin Kalmar daya fad'a mata ba, dan haka yayi tunani sake musguna mata jikinsa a sanyaye ya Kai bakinsa daidai saitin kunnenta yana sake watsa mata kallon bazan tayi saurin gocewa tana furzar da numfashi tare da hura hanci sannan taki waigowa ta Kalli Inda yake bare taga kallon banzar da yake mata zafin da zuciyar ke yi yasa wasu hawaye masu zafi da ciwon sake zubo mata ita daya kamata ya farantawa adalilin zata tafi ta barshi tafiyar da ba lallai su Kara haduwa ba kamar yadda ya sha fad'a mata ." ya matso kusa daita Sosai yana busa mata iskar bakinsa , bakinciki da takaici yasa tayi saurin janye jikinta daga nashi tana kallon gefen titi ,shiru yayi yana kallon gefen fuskarta numfashi ma da kyar take fesarwa bai san yadda akayi ba ya sake matsowa sosai ya d'aura kanshi a saman kafad'arta ,shiru tayi taki motsi sannan taki waigowa, jin shiru taki motsawa ya tabbatar masa da lallai fushi tayi dashi tsintar Kansa yayi da rashin jin dadin yanayinta can Kuma ya furzar da iska had'e da jan dogon tsaki "me yasa zan ji babu dadi araina dan tayi fushi dani ?ya jefawa kwakwaluwarsa tambayar " Kiran daya shigo wayarsa ya katse masa zance zucin da yake bare ya samu amsa daga wankakkiyar zuciyarsa , ya lalu'bo wayarsa daga cikin aljihun wandonsa ya mannata a kunnensa batare daya duba me Kiran ba. jin sautin muryar amminsa ce yasa shi barin jikinta da hanzarinsa dan yana expecting jin dadd'adan labari daga bakinta dan jiya da sukayi waya yake sheida mata ya kamata ace yaron dake son shefiqa ya turo iyayensa ayi maganar aure ,a lokacin ammi ta tabbatar masa da zatayiwa shafiqa din magana , ai kuwa abinda yake expecting ji shi ta fara fad'a masa yasa wayar a hands free ya d'aura wayar a kafad'arsa ya jingina jikinsa sosai a kujera." "yaron nan gali wai zai turo iyayensa ranar lahadi tare da saka rana gbdy " murmushi jaguwa ya saki na farinciki yana cewa " Allah ya nuna mana ranar lafiya so nake na aurar dasu gbdy kafin nawa auren . "a'a ban yarda da wannan tsarin ba ,idan ma son samu ne a had'a auren da naka ba qaramin farinciki zanyi ba "shinkenan ammina yadda kikace haka za'a yi bani da za'bin da ya wuce naki zanyi k'okari naga anyi auren da nawa sai dai ki qara addua akan wanda kike min Allah yasa na samu me sona tsakani da Allah "zaka samu da iKon allah dan baka da makusar da wata diya mace zata kika ni dai fatana kayi kokari ka cika min alkawarina Ina son kyakkyawar suruka me nagarta idan son samu ne wacce ta fika kyau". wani narkakken murmushi ya saki kamar yana gabanta kana yace "kin samu kin gama ammina dan sai na kawo miki irin matan hurul'ain dan irinta kike bukata ta zama surukarki ya k'arasa maganar yana dariya tare da matsowa ya kamo yatsun hannun tanweer ya rike gam cikin nashi yana massaging a hankali , itama ammi dariya take sosai tana sake tabbatar masa da hakan take so , ita Kuwa tanweer gbdy ranta a dagule yake sbd haushin abinda yayi mata da Kuma haushin maganarsa da mahaifiyarsa dan duk tana ji abinda mahaifiyarsa ke fada masa sannan tana Jin amsar da yake Bata cike da fushi ta soma k'okarin zare hannunta cikin nashi tana sauke wahalalle numfashi sai dai ta kasa kwatar hannunta dan haka tayita jan tsaki babu kaukautawa ganin hk yasa yayi sallama da ammi tun kafin ta tunhumeshi ,ya katse Kiran yana cewa "ki daina wahalar da kanki bake ba ko namiji dan'uwana na rike bai Isa ya kwace ba bare ke " ko kina tunani ni din irin lusaran samarinkanki ne da zaki gwada karfi dani ..?"ya karasa tmyr yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa." danne abinda taji ya tsaya mata arai tayi tana zance zuci" shi take mutuwar so amman shi burinsa kullum ya cusguna mata tare da nuna mata ita din ba kowa bace , tunda suka had'u yake kyautata mata ta hanyar bata kulawa sai dai a fahimtarta bashi da burin daya wuce ya 'bata mata rai ta hanyar fada mata baqaqen maganganu . tasan ba lallai ta zamo test dinsa ba amman at least itama tana da daidai nata kyau sama sama ta dinga fidda numfashi tana danne damuwarta "dan Allah direba ka taka motar nan da sauri Ina son d'aura kwayar idanuna akan iyayena wad'anda suka zamo min bango abun ma jingina kuma farincikina nasan suma nice farincikinsu rashina baqaramin babban tashin hankali bane garesu suna can suna mararina" "shiiiii......." munafurcin banza kawai kina dai son kije kiga wad'an can rubabbun samarin naki barin wancan me murya gangarin da bata dadin saurara "ya Allah ta furta dan sai lokacin ta fahimci a fili tayi maganar , muryarta qasa qasa tace "kafa san irin maganar da zaka dinga fad'a min dan ni din ba motar haya bace bare kayi tunanin Ina tara kwashe kwashen samari Ko da yake yau ne final kasancewata da kai zaka mayardani gidanmu na gode da taimako ta k'arasa maganar tana murgad'a masa 'karamin bakinta "karki gode min ki godewa Allah sannan na fiki jin dadin zan rabu dake na huta da ganin wannan fuskartaki . muryarta a raunane tace " aikin banza kawai Nima daga yau ai bazaka sake ganin ko me kama dani bane tayi mgnr tana jan dogon tsaki shiru yayi yana ciza gefen lips dinsa can kuma ya murtuke fuskarsa yace "wannan shine Karonki na farko Kuma Ina son ya zamo Karo na karshe karki yarda ki sake min tsaki a rayuwarki , ko ni sa'anki ne da zaki dinga ja min tsaki yayi tmbyr yana murd'e mata hannu qara ta saki mara sauti tare da cewa "a'a kayi hakuri hannuna zafi bai mata magana ba ya sausauta rikon da yayiwa hannun tare da bud'e tafin hannun ya tsurawa tsakiyar hannunta kyawar Idanunshi yana kallo , a hankali ya d'aura dayan hannunsa ciki ya fara mata tafiyar tsutsa wani irin tsalle hade da bugawa zuciyar tanweer yayi take tsigar jikinta suka mike kasa cewa komai tayi illa numfashin da take saukewa da kyar tare da jin wani sauyi na dabam a sansar jikinta. Shima wani irin abu yake ji yana masa yawo a gbdy ilahirin jikinsa wanda ya haddasawa qirjinsa tsananta bugawa wani tunani yayi gara ya sake musguna mata kafin su rabu ,wayarsa ya d'auka ya soma danne danne bayan kmr second biyu ya kira sunan eku remo dake tukasu ."eku ka duba wayarka na tura maka sako eku yace "noted boss ya tura wa su anas dake bayansa Sako kamar yadda ya turawa eku sannan ya koma ya jingina bayansa ya runtse idanunshi .." motar bata tsaya a koina ba sai gaban katon get din Rita Lori hotel dake onipan , get din already a bud'e yake kamar Koda yaushe security's ne tam ciki da wajen hotel din saboda manya masu kudi da kusoshin gwanati dake zuwa da manya manyan yan fashi da makami , gurin fitowa daga ciki hotel din dabam haka zalika gurin shiga dabam , eku ya sanya hancin motarsa cikin Rita Lori, d'aya daga cikin security's din gurin ya mike da sauri ya zare karfen da sakale Wanda ke bawa mutun damar shiga, eku ya samu guri ya soma k'okarin parking adaidai lokacin da motar alqali danasu anas ya shigo haraban hotel ne dake da bangare dabam dabam dan shakatawa sam tanweer bata fahimci Inda suke ba saboda ranta dake 'bace . a natse jaguwa ya fito ya zagayo bangaren da take zaune ya bud' mata kofa "fito ko ".ya fad'a yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa ta yunkura a hankali ta fito tana jiran ta ganta a haraban gidansu kawai ta ganta a Rita Lori hotel a hankali ta dinga bin gurin da kallo qirjinta na dokawa da matsanacin karfi tana son gano Inda take bata Ankara ba taji ya riko tsintsiyar hannunta ya fara tafiya daita zuwa cikin had'ad'd'en club din dake ciki, banda sautin kidi da waka baka Jin sautin komai "Ina ne nan ka kawoni ? tayi masa tambayar muryarta a tsarke "gurin shakatawa yayi maganar a dake yana cigaba da tafiya daita yayinda har lokacin hannunta na cikin nashi jikinta na rawa taja ta tsaya qirjinta na wani irin bugu fiyye da kaida juyowa yayi ya tsaida idanunshi a kanta take ya fahimci damuwar data shiga adalilin ganinta a Inda suke "gida mukayi da Kai zaka Kai ni me yasa zaka kawoni nan ?shiru yayi kawai yana bin qaramin bakinta da kallo yana jin kmr ya rungumota jikinsa ya hau sotsan lips dinta ." ni gaskiya gida nake son zuwa ba nan ba ka Kai gidanmu tayi maganar kamar zatayi kuka dan tuni hawaye sun gama cika mata Ido kafin kace me hawaye sun shiga turereniyar zubowa har da shesheka hankalinsa ya tashi dan hk cikin tsarkewar murya yace "Kinga dan Allah ki kwantar da hankalinki bazan cutar dake ba Kuma bazan bar kowa ya cutar dake ba domin ba haka yasa na d'aukoki ba dan haka ki natsu ki kwantar da hankalinki ya dan yi shiru dan jin me zatace itama shiru tayi saboda jin maganrsa " kennan idan ta fahimci maganarsa shine d'an fashin daya d'aukota daga gaban iyayenta ? wani irin bugu gabanta ya sake yi da karfi kafin daga bisani qirjinta ya shiga dukan uku uku da numfashinta dake k'okarin tsayawa hankalinta yayi matukar tashi ta dinga maimaita kalmarsa ta karshe daya furta ." a hankali ta shiga girgiza Kai "no no impossible bashi bane sam bai yi kama da irin wad'an nan mutane ba dukkanin alamun sun nuna shi din mutumin kirki ne ya dai taimaketa daga hannun yan fashi ne zuciyarta ta tsayu akan haka ,cikin natsuwa ya juya ya cigaba da tafiya cikin Isa da izza ya barta tsaye adaidai lokacin da alqali ya fito daga cikin motarsa wani yawu ta hadeye tana qoqarin daidaita numfashinta da natsuwarta ta biyo hanyar da ta ga yabi tana waige waige karaf idanunta ya sauka akan alqali da hannunsa yayi mata alamar ta tsaya amman dake a tsorace take cikin sauri ta shiga d'aga ka'fafunta kmr walkiya ya nemeta ya rasa Yana nan tsaye su anas suka fito daya bayan daya suka wuce ta gabansa kowanne ya kama gabansa kasancewar kowannensu akwai bangaren da yafi so ." ******* Tsaye tanweer tayi aguri d'aya kamar wacce aka dasa tsabar tashin hankali Inda ta tsinci kanta a yau din nan , ta rungume hannuwanta duka aqirji har loakcin sauti ne ke tashi akoina acikin Rita Lori yayinda jaguwa tuni ya samu guri ya zauna akan d'aya daga cikin fararen kujerarun dake gurin ta waiga bangarenta na dama tsaye taga wasu matasan mata su biyu akan stage daya sanye da kaya wando da riga yellow dinki gbamu gbamu ka'fafunta sanye da sander shima baki hannunta rike da speaker tana rera waka yayinda yaranata ke mata amshi dayar mata itama sanye da wando da riga sai dai nata kalar ja ne gbdy haraban gurin shirye yake da fararen kujeru da table a tsakiya ." tun daga nesa mawakiyar ta fara bud'e hakoranta dan ganin anas na shigowa nan take salon wakar ya canza salo ta soma masa waka tana sake fad'ada fuskarta da murmushin irin nasu na gogaggun yan duniya Shima murmushi ya sakar mata sannan ya soma qarasowa Inda take itama ta nufo shi suka rungume juna har da kiss ta manna masa a goshi kana ya nufi gurin empty chairs ya samu guri ya zauna zamansa ke da wuya ma'aikatan gurin suka qaraso garesa tare da kwalaben giya da soyayyen nama da yaji yaji domin sun san irin abinda yake bukata kenan sa'banin jaguwa da malt kawai yake sha idan yazo. "subhanallah tanweer ta furta a ranta tana mamakin "wai yau itace a irin wannan gurin wasu hawaye ne masu zafi sukayi nasarar biyo gefen fuskarta tana k'okarin sharesu jaguwa ya qaraso gabanta yana girgiza mata Kai alamar kartayi kuka sannan ya rungumota jikinsa ta kwantar da kanta a faffadan qirjinsa dake fitar da sihirtaccen kamshi , cikin tsananin tashin hankali yasa hannunsa ya share mata hawaye ya sake rungumeta tsam yana zagaye weist dinta da hannunwansa duka wani irin tsalle hade buguwar zuciya tanweer tayi Wanda har hakan ya haifar mata da tsayawan numfashi na wasu yan mintuna haka duk wani tunani dake tafiyar da bugun zuciyarta sai daya motsa ta dinga Jin wani iri a gbdy ilahirin jikinta. yau ce rana ta farko da jaguwa ya rungume mace acikin mutane batare daya ji komai ba ajikinsa hasalima wani sanyi yaji yana bin jijiyon jikinsa ,bakinsa ya Kai cikin kunnenta yana mata rad'a wanda hkn yasa tsigar jikinta tashi "kukan ya Isa haka please kar zazzabi ya kamaki " cike da muryar kuka tace "me yasa ka kawo ni nan ? shiru yay mata tausayinta na kamashi ya d'ago fuskarta suna kallon kwayar idanun juna can ya motsa lip's dinsa "baki so mu wuce na mai dake gida yanzu ?shiru tayi ta cigaba da kallonsa yayinda zuwa lokacin idanun mutane sunyi caa akansu ciki kuwa har da abokansa da alqali daya samu nasarar shigowa "kiyi min magana idan baki bukatar kasancewa damu anan na mayar dake " nan ma shiru tayi hawaye na sake zubo mata masu zafi da radadi "wai kasancewa dasu ko su dawa oho masa ?tafiya ya soma yi daita tana makale ajikinsa har ya Kaita kan table din daya fara zama ya zaunar daita a hankali . kuka tayi sosai taki yin shiru yayi mata magana yafi sau goma dan gbdy ya manta Kansa a gabanta sai wani narke mata yake zuciyarsa na sanyi akanta sannan baya son rabuwa daita shiru tayi kawai tana makale ajikinsa tayi yawo kasashen duniya sosai amman bata ta'ba Kai kanta irin wad'an guraren ba sai gashi a kasarta ta tsinci kanta da kyar ya rarrasheta tayi shiru ya bude mata kwalban malt ya Kai bakinta idanunshi na kanta . suna nan zaune mawakiyar ta fara bin Site by site tana waka yayinda mazauna kan table suka dinga mata liki har ta k'araso table din da jaguwa ke zaune bai daga idanunshi ya kalleta ba sai anas ne ya taso daga mazauninsa ya shiga lika mata 'yan dubu day day ta dan durkusa tare da furta "thank you sir shiyasa nake son ganinka sannan ta tsaida wakar tare da cewa ayi mata tafi nan take gurin ya d'auki tafi raf raf banda jaguwa da tanweer , sautinta ne ya cigaba da karad'e gurin anas ya tashi yana layi ya shiga rawa bayan ya gama rawa ya nufi gurin zamansa Yana rawa aikuwa makiyar ta biyosa nan gurin ya hargitse da dariya har shi anas din dariya yake sakamakon ya fahimci abinda take bukata daga garesa kudi take so ya fito da bandir din kudi ya shiga lika mata yana rawa irin tasu ta mashaya ." Yammata ne su uku zaune acikin runfa me zagaye da wutar lantarki sai tsirarun bishiyoyi kowacce daga cikinsu hannunta rike da karan sigari da glass cup dake cike da ruwan giya "Kalli d'an iskan mutumin nan , ai na sha fad'awa sweet zahra ta fita hanyarsa ta tsaya taci lokacinta taki kamar jijiyarsa ce kadai ke da dadi , "ai Ina ganin sai ta tsinci kanta a lahira zata gane matakin daya dace daita , sam taki yarda tayi muamula da masu bukatarta inji cewar helen "kyale banza yanzu dey kirata tazo ta ganewa idanunta wata Killa tasan Inda ke mata ciwo wallahi tunda ta had'u da mutumin nan komai nata yayi qasa Ina dalili inji cewar hafcy no-no suna cewa mata haka kasancewarsa tana da dukiyar Fulani over "haka za'a yi hafcy bari na kira shegiya ta bud'e jakarta ta ciro wayarta kira d'aya zahra ta d'aga wayar cikin fara'a" sweety nah dake haka suke Kiran junansu dashi "yes sweet Helen meye labari ne ? ta amsa mata ciki fara'a. "sweety kina ina ?" Ina gida kwance wallahi Ina hutawata " bazaki fito bane ma yau ? cikin Marairaicewa murya Zahra tace "da wahala na fito Ina son na cigaba da kame kaina a gida dan ta haka ne kawai burina zai cika akan Adnan idan ya daina ganina a guraren shakawata ko hotel hotel may be zai yi kewata har ya nemini ,ni Kuma ta haka zan bijiro masa da lallai sai dai muyi aure "wani dogon tsaki helen taja "Kinga ki raba mutane da zance wani Adnan mutumin nan ba aurenki zai yi ba sau nawa yana fad'a miki bazai aureki ba amman da yake ke karamin brain gareki kin kasa ganewa? "me Kuma ya kawo wannan maganar sweety ? kin kirani ne dan ki ta'ba zuciyata ko me ? Ko d'aya na kiraki ne dan na fahimtar dake wani abu me mahimmam na tura miki Sako ta what's app dinki ki shiga ki duba idan km zaki iya zuwa Rita Lori hotel yanzu kina iya zuwa ki ganewa idanunki komai tana gama fad'ar haka ta katse Kiran . zahra tayi shiru sororo da waya a hannunta tana tunanin maganar Helen what's app dinta ta shiga nan idanunta suka ci karo da mugun Abu domin kuwa adana dinta ne rungume da wata yarinya da bata san kowacece ba , ta sake bude wani hoto su din ne yarinyar na tsaye a gabansa shi km yana rike da kugunta wani irin abu taji yayi mata diran makiya a qirjinta nan take ta fara jin zafi a zuciyarta tasa hannu ta dafe daidai saitin zuciyarta adalilin bugawar da take . take gumi ya shiga karyo mata ciwon daya dade yana damun zuciyarta ya sake taso mata ya mamaye kahon zuciyarta , wannan alamarin akwai ciwo, ciwon da mikinsa ke azabtar da zuciya da gangar jikinta ,ciwon da kullum yake qara girma acikin zuciyarta, tunda ta fara son Adnan ta tsani ganinsa da kowace mace sannan Kuma zuciyarta ke cikin tashin hankali , ta zabura ta mike ta sauya kaya riga fara sol iya gwiwarta ta sakala jaka fara , haka ma takalimi fari ta fito cikin sauri tana Uber ,cikin kankanin lokaci mai Uber ya k'araso dan yana kusa daita, ta shiga gidan baya ta kame zuciyarta na wani irin zafi da ciwon da batasan ranar dainashi ba "why Adnan? me na rasa ? "me kake so ajikin mace da bani dashi ?.me wannan yarinyar ta fini dan Allah karka bari bakincikinka ya kasheni Ina sonka fiyye da komai ta k'arasa maganar tana goge hawayenta .." tana gama karasowa Rita Lori ta sallami me Uber sannan ta kira layin Helen kira daya ta d'auka tayi mata kwatance gurin da suke zaune ."ta k'araso ciki hankalinta a matukar tashe tana baza idanu taga ta Inda jaguwa yake da yarinyar dan idanunta babu abinda suke son da burin gani agurin kamar tagansa aiko cikin sa'a idanunta ya sauka akansa makale da tanweer kamar zai mata numfashi ita Kuma ta d'aura kanta a saman kafad'arsa saboda baccin data soma ji ga sanyi gurin dake ratsa jikinta ta shige masa sosai har suna iya jiyo numfashin juna tuni idanun Zahra suka kawo ruwa wani tunani yazo mata ko dai yayi aure ne ?" kai impossible ace Adnan dinta yayi aure Kuma ko yayi aure bazai ta'ba zuwa da matarsa gurin nan ba sai dai idan sabuwar karuwa yayi wani naunayen ajiyar zuciya ta sauke ,hankalin zahra yayi kololuwar tashi gadan gadan ta nufi Inda suke zaune tana gama Isa gurin tasa kafarta d'aya ta take kafar tanweer qara ta saki mara sauti tana furta " subhanallah tare da runtse tsamammun idanunta dake cike da mayen bacci ,a hankali jaguwa yabi inuwar da ya gani tsaye akansu itama tanweer ta d'ago domin taga abinda ya take mata kafa kafin tanweer ta gama kare mata kallo har zahra ta cakumi wuyan rigarta da iyakacin karfinta "dan ubanki me kike yi tare da mijin da zan aura ? nan da nan jikin tanweer ya d'auki rawa wata razananniyar tsawa zahra ta buga mata wanda yasa jikin tanweer ya sake d'aukar qyarma zuciyarta ta karye hawaye ya soma sintiri bisa kuncinta muryarta na rawa tace "ki...kiyi hakuri wallahi babu komai a tsakaninmu kawai tai ..." "Shut up useless kawai hakurin uwarki zanyi ko da yake da ganin nasan kema sabuwar shigowa karuwanci ce bancin haka da Koda millioyoyin kudi ba zaki Kalli Inda Adnan yake ba bare har ki yarda ya daukeki "inna lillahi karuwa? ta furta kalmar a matukar firgice . cikin tsananin faduwar gaba jaguwa ya lumshe sexy eye's dinsa na second biyu sannan ya bude su fess yana mai jin bakinciki mara misaltuwa sam bai ji dadin Kalmar data fadawa tanweer ba murya qasa qasa yace " ke wacce irin mahaukaciya ce daga zuwanki kin fara wa mutane hauka saboda ke din mara mutunci ce ki saketa kafin na tashi na targadaki yanzu yayi maganar yana janye idanunshi akanta tsayuwa zahra ta gyara sannan ta maida dubanta ga jaguwa tana kira sunansa kusan minti biyar tana Kiran sunansa batare da ta saki wuyan tanweer ba ranta ya Kai koluluwar baci wato cin mutuncinsa gareta yayi yawan da zai mata a gaban sabuwar karuwarsa yana jinta yaki amsa mata yayi kamar bai san da tsayuwarta ba "Adana !!!! ta qara Kiran sunansa a fusace wannan karon idanuwansa a lumshe ya mike ya ɗauketa da wasu maruka har biyu ajire da sauri ta saki wuyan tanweer zuciyarta na bugu da karfi "ka mareni adnan ?na mareki idan kika sake wata magana ko kiran yarinyar nan da karuwa sai na ballaki sannan minti biyu kawai na baki ki 'bacewa idanuna banason ganinki . tai shiru ta kasa aiwatar da hakan "haba wannan naci na menene haka ki bar rayuwata ko dole sai munyi rayuwa tare ? ya fad'a yana kafe tanweer da sexy eye's dinsa wayanda kallonsu kadai ke haddasa mata shiga wani hali zahra ta girgiza masa Kai alamun bazata iya rabuwa dashi ba "bazan iya ba Adnan ta furta qirjinta na dokawa da matsanacin karfi" kiyi kokarin ki iya dan nafi bukatar haka Ina son ki bar rayuwata ki manta kin taba haduwa da Adnan arayuwarki yana gama fad'ar haka ya riko hannun tanweer ya soma tafiya daita a hankali ." halin data shiga kafin ta dawo haiyacinta ta bud'e idanunta sai wayam ta gani bashi ba tanweer agurin wani bakinciki ne ya tokare mata kahon zuciya Wanda yasa hawaye sake zubowa daga idanunta , tunda take a rayuwa ba'a taba tozartata irin na yau ba ranta yayi matukar baci da kyar ta soma d'aga ka'fafunta tamkar kazar da kwai ya fashewa aciki da baya da baya ta soma tafiya duk Kiran da anas yake mata bata sauraresa ba ta Isa Inda su helen suke zaune tana gama qarasowa suka kwashe mata da dariya "daidai kenan wallahi yayi min daidai wallahi naji dadin mari biyu din daya waska miki inji cewar Saira Helen tai tsigil tace "maganinki kenan ba yadda banyi dake ba akan ki rabu dashi ke da kina zaune cikin AC babu wahalar komai manya mutane ke zuwa ana binki ana lallabaki ana kashe miki kudi gashi duk wata da albashi mai tsoka kinki kin nacewa wannan banza ko kyansa ke rud 'arki oho yanzu ai ga irinta nan ya wulakantaki sbd yayi sabuwar karuwa ". Saira ta sake dariyar mugunta tana jujjuyawa a saman kujera dan dadi abun yayi mata daman ita tana bakincikin tarayyar zahra da jaguwa . Cikin muryar kuka Zahra tace "Yanzu abinda zaku taru ku dinga fada min kenan ?" Ta tambayesu cikin tsananin fushi Saira tace trying to switch the topic zahra ki san abunyi rabuwa dashi ko cigaba da wahalar da ranki akan mutumin da bai damu dake ba "Wlh ba kawai ta rabu dashi ta zauna mu cigaba da hutawarmu har sanda ya'yan manya zasu qaraso ki cika jakarki da shegun dan sune labarin da mutanen duniya suka fi ganewa wato kudi mahad'in jinin jikin dan Adam ta fada tana yar dariya. helen ta janyo zahra ta zaunar daita akan kujera ta mika mata kwalin sigari "ki sha ki manta da wannan gayen idan ma jijiyarsa ke rud'arki zaki samu wacce tafi nashi, Kinga wannan soyayyar da kike masa tsakani da Allah da kyautata masa da kikeyi Zahra kowa yasan kinyiwa soyayya biyayya wallahi Allah bazai ta'ba barinki haka ,na dai san jijiyarsa ke makale a ranki to bari in sheida miki wani abu sai kiga Allah ya had'aki da wanda yafi Adananki komai sai Allah ya had'aki da me yi sau goma ba takwas ba idan ya saka miki bazai cire ba sai yayi kyakkyawan biyar sannan idan ya Maida sai yayi biyar ko ba haka ba kawayena gbdy suka kwashe da dariya saira ta daki kafadar Helen "wannan ai sai ya kasheta goma fa kawata Kai yayi mata yawa ?"eh mana tunda ita mayar joystick ce baya isarta Helen ta cigaba magana "sai kinci kinyi hanian ba dai shi Adnan idan yana having sex dake ba kina jin numfashinki na daukewa ba akwai Wanda zaki samu sai numfashin ya d'auke ya dawo da kanshi Wanda dadi ne zai dawo dashi Kuma kiji yafi Adnan dadi da gardi hajiya nah kiji shi yafi shi iya sarrafa mace "enough ..."Helen ki daina fada min haka Ina mazan suke ?"mazan da duk basir ya cinyesu maza fa irinsu Adnan basu dayawa yanzu ke akwai nmj da zai iya yin sau goma ?"tunda aka samu takwas ai za'a samu goma ko ba haka ba hafcy no-no ta k'arasa maganar tana kallon kawayenta daya bayan daya "ku natsu kuji wani abu gbdy suka fuskanceta "irin su Adnan basu dayawa ke common kiss ma ba kowani nmj ya iyaba, kinsan shi kiss ma kadai sai wanda ya iya, a rike miki baki kiji ajikinki sai cikakken nmj irin Adnan ,Kinga adnan idan ya rike miki ba sai kinji kmr ki mutu Ina ga Azo ga brest da me gbdy lahaula walakuwata most especially kiyi dog stly cin da bakya so ke gayen nan ya iya juya mace fiyye da tunaniku wallahi tallahi bazan iya barin Adnan ba ina matukar qaunar Adnan a zuciyarta bazan iya hakura ba, bazan iya rabuwa dashi na barwa wata banza ba dan dole nasan abun yi hakika wannan yarinyar tayiwa rayuwarta shishigi amman ta jira mai zaije ya dawo tana gama fad'ar haka ta mike ta juya a matukar fusace ta bar gurin adaidai lokacin da tanweer ta soma tafiya tana d'aga ka'fafunta da kyar "ke ...."ta tsaya cak batare data juyo ba ya mike tsam ya fuskanceta taki dagowa ta kallesa sai dai taji wani yanayi me wuyar misaltuwa a zuciyarta dama gangar jikinta . shi kuwa a bangaren jaguwa ya rasa meke dawainiyya dashi akan yarinyar sai dai yana jin abun ya zarta komai dake da mahimmanci a rayuwarsa "Ina zaki wannan karon a tsawace yayi maganar Idanunsa na kanta girgiza masa Kai tayi alamar babu Inda zata wuce ki koma ki zauna Inda na zaunar dake har sanda zamu bar nan ,tayi shiru taki motsa jikinta sai ma dagowa da tayi ta tsura masa Ido qirjinta na bada wani sauti na tashin hankali Shima ita yake kallo "tanweer! ya kirata in a serious thought wanda yasa qirjinta bugawa batare data amsa ba sai ma kallon kwayar idanunshi datayi "kema karki dauka Ina sonki ne yasa nayiwa Zahra abinda nayi kema bana sonki kuma ba kya cikin zuciyata da rayuwata lokaci kawai nake jira na Kai ki ga iyayenki muyi rabuwa ta har abada dan bazaki sake ganin Koda me kama dani ba ya fad'a da wata irin murya da bata ta'ba jin yayi magana daita ba nan da nan zuciyar tanweer ya qara bugawa kasa magana tayi illa binsa da idanunta ganin bata da niyyar bin umarninsa ya juya ya nufi wani lungu Inda su jubi ke zaune dan duk sanda zasu fito shakatawa basa shiga mota daya haka basa zama aguri d'aya sai dai idanun kowannensu na kan dan'uwansa. Kwalin sigari ya d'auka tun kafin ya zauna jubi ya kur'bi giya sannan ya dubesa " kana ganin bai kamata ka rike zahra ba koda bazaka aureta ba ka bar soyayyar diyar minister ?" babu wacce nake jinta a raina bare akai ga batu na aure dan irinsu ko ka auresu zargi ne zai shiga ciki "idan Bata sonka ba muddin akwai soyayya Komai me sauki" ni anawa ya auri zahra dan har taimaka mana zatayi a hallaqallarmu ko me kuka ce ?inji cewar Kamil "wannan Kuma haka ne "ni tsarina ba haka bane bazan taba auren matar da zan dinga zarginta itama idan na fita ta dinga zargina ba ko tuhunmata akan Inda naje kunga mu ajiye wannan maganar dan bashi ne agabana ba na rigada na faiyacewa kowacce matsayinta ya karasa maganar Idanunsa ya sauka akan alqali dake tsaye gaban tanweer mikewa yayi tsaye Idanunsa akansu yayinda ita Kuma ke faman waige waigen Inda ya shiga a natse ya janye kujerar da yake zaune ya fara tafiya ya biyo ta bayan alqali ya tsaya can nesa kadan dasu Inda ya soma jiyo sautin muryarsa qasa qasa "wannan fuskar kamar nasanta ? tayi shiru tana waigen bayanta a matukar tsorace ta juya ta fara tafiya cikin sauri ya biyota yana cigaba da magana Shima jaguwa ya qara matsowa ya tsaya daga cikin lungu "ki tsaya mana dan Allah"bazan tsaya saboda ban sanka ba kaima Kuma bana tunanin kasanni yayi saurin shan gabanta dan dole ta tsaya gabanta na faduwa "ke ba diyar minster of health bace ?tayi shiru tana kallonsa cike da mamaki" Kinga karkiji tsoro Komai nasan kece kenan kice kika turo yan fashi suka saceki dan ki samu damar cin duniya ko ba haka ba ?nan ma shiru tayi tana girgiza masa Kai shi kuwa jaguwa zuciyarsa ke rawa sannan cike da mamaki daman tun dazu jikinsa ke bashi ana binsa ."idan ba haka bane ki bini muje yanzu zan maidake ga iyayenki da masoyinki Ib wanda ya kasance abokin aikina duk maganar da yake yana shiga kunnen jaguwa "na gode na gode tabbas nice ka taimakeni ka fitar dani daga gurin nan wallahi babu had'in bakina ciki nima gida nake son zuwa ta k'arasa maganar hawaye na zubo mata . "alqali ya dan juya bayansa bai ga kowa ba ya sake juyowa ya fuskanceta "yanzu abinda za'a yi zan yi gaba sai ki biyoni abaya tayi saurin lumshe masa Ido, alqali yayi gaba har tayi taku biyu taji an fixgota zuwa wani lungu ta bud'e baki zata kurma ihu taji an rufe mata baki idanunta a runtse amman ta fahimci waye rungume daita hancinsu na gugan juna duk da yadda take Jin numfashinsa na saukar mata bai sa ta bud'e idanunta ba tautausan tafin hannunsa yasa ya Kai saitin wuyanta zuwa cikin kunnenta wanda yasa taji wani abu ya tsalga mata tun daga tsakiyar kanta ." da sauri ta bud'e idanunta tsareta yayi da sexy eye's dinsa masu firgitarwa Hakan yasa ta kawar da idanunta gefe hawaye na tsiyayowa dan ita gsky gida take son zuwa hawaye na zubo mata tace "ka barni na samu Wanda zai Kai ni gida ta fad'a tana shesheka "zaki tafi ki barni tan ?ta gyada masa alamun "eh " bakya son ki cigaba da zama dani ?ya fad'a yana matseta gam ajikinsa fuskarsa a tsakankanin qirjinta "eh ta bashi amsa atakaice dan bata ga amfanin zama dashi ba batasan kowaye shi ba batasan a matsayin da zata ajiyesa ba me taimakonta ko dan fashin daya d'aukota dan zuwa yanzu zuciyarta ta fara wasiwasi akanshi ,ya Kai bakinsa cikin kunnenta Inda taji wani zirrrrrrrrr a gbdy ilahirin jikinta "Kinga ni Kuma Ina son mu kasance tare duk da bana sonki yayi maganar a lokacin daya d'auke bakinsa a cikin kunnenta ya cusa a tsakiyar kirijinta "Nima yanzu bana sonka shiyasa ma zanbi wacan mutumin, Dan Allah ka sakar min jiki na bisa ya maidani ga iyayena da maso....." Tun kafin ta k'arasa ya hade bakinsu guri d'aya ya fara mata wani irin tsotsa sai daya tsotsa bakinta sosai sannan ya cire bakinsa ya riko hannunta bai tsaya a koina ba sai a reception ma'aikatan gurin na ganinsa suka hau rawar jikin ya tambayesu dakin dake available suka masa bayani keyn vip ya amsa "ka sakeni bazan zauna ba ta fada tana fashewa da kuka Bai tsaya koina ba sai d'akin daya kama. ya Bude d'akin ya shigar daita sannan ya kulle kofar ya tsura mata Ido yana mamaki maganarta " tanweer baby ya fad'a yana kafeta da Idanunsa "bana son kukan mace a rayuwata yana touching dina sosai bare naki "ina ruwanka da kukana ka barni nayi kukana tunda bazaka maidani ba ? "ni gara ma ka maidani gurin yan fashin Nan idan kasheni zasuyi su kasheni Amman na gaji na gaji Ina son ganin iyayena idanunta ya rufe sai fad'ar maganganu take bata San sanda ya k'araso ya tsugunna gabanta ya Kai hannunsa kan lips dinta ya buge da sauri ta Kai hannunta duka ta rike bakinta hawaye na zubo mata " Ashe dai da gaske baki mutunci ai kuwa zanyi maganinki ya fad'a yana mikewa tsaye ya soma tafiya Yana "cewa daman sanadin rashin kunya kika fada hannun yan fashi idan kika cigaba bazan maidake gidanku ba sai dai na Mikaki garesu suyi yadda zasuyi dake tunda daman kinfi bukatar haka Kinga kema sai kiyi join dinsu ya fita ya kulle kofar wani irin ihu tasa ta taso da gudu ta shiga buga kofar da karfi "dan Allah karka maidani gurinsu wallahi wasa nake yi bazan sake rashin kunyar ba ka taimakeni ka budeni "sautin muryarsa taji a sikwane "dama kin shiga hankalinki dan ko kwana zakiyi kina ihu anan babu Wanda zai taimaka miki dauka ma za'a yi ko tayi miki karo ne giya ko wancan abun tsit tayi tare hadeye kukanta ta zauna agurin tana nazarin maganarsa shi kuwa ya kama gabansa yana huci ." Cike da tashin hankali jaguwa yake daga kafafunsa kacibis da anas sukayi wanda yaga lokacin da suka shiga cikin riception da tanweer ya lura kamar ba Lafiya ba Hakan ma yasa ya biyo sahunsu cikin rudewa ya shiga tambayarsa domin yana son sani abinda ke faruwa jaguwa bai wani tsaya yi masa bayani ba ya cigaba da tafiya cikin izza Shima binsa yayi da gaggawa har suka fito a wani bangare dabam Shiru yayi na wani lokaci hannunwansa duka rungume a qirjinsa kallo d'aya zaka masa kasan yana cikin damuwa mai tsanani tsaki yaja a karo na sau babu adadi shu kuwa alqali sai safa da marwa yake a bayan shuke shuken dake zagaye da haraban gurin na rashin ganin tanweer a tunaninsa babu me ganinsa yayinda hankalinsa ke matukar tashe hannunwansa goye a bayansa yana furzar da iska"kenan ya tabbata dai da had'in bakinta yan fashi suka ɗauketa ta bar iyayenta da masoyinta cikin tsananin damuwa. tabbas ma haka ne babu tantama Kai duniya Ina zaki damu ya fad'a cikin zuciyarsa ? "ya sauke hannunwansa dake goye ya Ciro wayarsa yana sake neman layin ib still the same thing wannan karon ma a kashe ,nan ya shiga neman layin wasu abokan aikinsa da bai yi tunanin nemansu ba sai yanzu wani abun mamaki Suma babu dauka , Nan fa hankalinsa ya sake tashi ya fara kokarin barin gurin domin tsira da rayuwarsa dan a yadda yake ji ajikinsa yana kewaye cikin matsala ne . A hankali anas ya matso kusa jaguwa ya dafa kafadarsa "wai lafiyarka Dan Allah ka fada min meke faruwa ne duk kayi wani iri haka ?""gbdy fa yanayinka ya canza ka fada min idan akwai damuwa ne mu San abun yi tsaki yaja sannan yace"Kalli can kagani ,anas ya Kalli Inda ya nuna masa inuwar mutun yagani cikin hasken da bai gama haskake gurin ba "wannan mutumin maaikaci ne Kuma tresing dinmu yake tun a traffic din onipan yake biye damu Yana waya na dauka lamarin gabansa yake a she mu yake bi, anas ya zaro Idanu waje "Kai Dan Allah ya fad'a yana riko hannun jaguwa zo mu bar gurin nan dan da gani maakacin sirri ne "impossible wallahi ya fad'a cikin qaraji har alqali na jiyo sautinsa ya tsaya cak qirjinsa na bugawa da shiga damuwa "har ni za'a dinga bi bazai yiwu ba dole nasan yadda zanyi dashi ya karasa maganar yana fizge hannunsa cikin na anas , wayarsa ya Ciro ya shiga neman layin yaronsa har zufa yake dan balai cikin second biyar eku ya d'auka yana cewa " hello boss "eku kuna Ina ?"muna bangaren baya ta gurin shigowa Rita Lori"yauwa kasa Ido gurin kanana biyoyi nan dake kallon gidan rawa zakuga wani mutun sanye da kaya army green ku daukeshi ku Adana min shi ya fad'a yana kokarin katse Kiran eku yace "an gama boss . juyawa yayi ya nufi cikin hotel Inda tanweer take , banda ajiyar zuciya babu abinda yake aikin saukewa. cikin sa'a su eku sukayi gaba da alqali alokacin da yake kokarin shiga motarsa suka toshe masa baki da wani farin kyalle sai lokacin anas ya samu kwanciyar hankali Jaguwa na shiga d'akin ya maida kofar ya kulle ya cire rigarsa ya karasa ya zauna a kusa daita ya fixgota ta fado jikinsa tare da cire mata mayafin datayi rolling din kanta sannan yace"tsarki tsiwa da rashin kunya ki cigaba kiga yadda zanyi dake yanzu ...." Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan a tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686 alert domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️13 ...noke kanta tayi cikin qirjinsa sannan ta fara magana cikin shagwa'bata wacce take qara burgeshi ,cikin in .. Ina .. tace ni ..ni babu ruwana da Kai ka sakar min jikina bana so " yadda ta sarrafa harshenta yasa shi qara rikicewa. matseta yayi tsam ajikinsa yana fidda numfashi da kyar "idan naki fa ?" aikuwa zan fad'awa Ib idan na koma gida "da sauranki yarinya dan kuwa kina fad'a masa abinda ya faru take zaki raba zuciyarsa da soyayarki intakaice miki sai dai wata bake ba ". ya k'arasa maganar yana kissing din saman qirjinta dake cike bam da dukiyar fulanin sannan ya kalleta da sexy eye's dinsa , itama shi din take kallo cike da tsananin fad'uwar gaba "duk yanayin da zan kasance Ib bazai kyamaceni ba bazai daina sona ba saboda girman son da yake min "wani kallo yayi mata mai yamutsa kayan ciki muryarsa a kasalance yace "okay tunda zai iya zama dake a kowani yanayi bari nayi son raina dake " . nan take ya juyata ya kwantar daita sannan ya fara kiciniyar rabata da doguwar rigar jikinta ganin da gaske yake km yanayinsa ya nuna mata zai iya aikata komai daita yasa ta fara kukan shagwa'ba tana bashi hakuri "dan Allah Ad karka min komai kaga ni yarinyar ce qarama please na tuba bazan sake ba " duk yadda take rokonsa bai saurarata mata ba sai daya rabata da kayan jikinta sannan ya canza fitilar d'akin zuwa mara haske kmr wani mayunwanci zaki yay mata runfa yana kallon fuskarta idanunshi tuni sun canza launi zuwa Kore yana shafa fuskarta cike da shauki ,ganin yananyinsa yasa ta juya masa baya da sauri cikin yanayina na bukatuwa ya Kai hannunsa tsakiyar bayanta yana shafawa yana mata tafiyar tsutsa wani irin yanayi ta tsinci kanta ciki da bata ta'ba ji ba ." gbdy ilahirin jikinta ya d'auki kyarma , a hankali ya sauke bakinsa yana lasar tsakiyar bayanta da wani irin sauri ta juyo qirjinta na dokawa da matsànancin karfi , numfashi take saukewa suna fuskantar juna har dukiyar fulani na gugan fuskarsa yayi saurin sauke numfashi tare da kwakumeta gam ajikjnata ya fara romancing dinta yana murzata da duka hannuwansa ."dukiyar fulaninta ya fara murzawa yana murzasu yana tsotsa kan nipples dinta yayinda hannunwansa ke zariya a sansar jikinta suna shafa dukkanin gangar jikinta ,a hankali ya saka bakinsa a cibiyarta ya Saka harshensa yana lasa tare da shafa cikinta cikin wani irin salo mai wahalar misaltuwa ,dawowa yayi kasanta ya Kai bakinsa tsakankani cinyoyinta ya fara kissing tare da shafa gabanta zuwa mararta ." shiru tayi alokacin da sakoninsa suka isar mata pant dinta ya cire ya Kai bakinsa kasanta ya fara lasa cike da kwarewa , nan ta fara fidda wani nishi mai zafi tana kuka wanda da ji na shagwa'ba ne tana son ta hanashi abinda yake mata amman Ina bazata iya ba dan gbdy ta kasa aikata komai saboda duk gabobin jikinta ya rigada ya kashe mata su." yatsan hannunsa ya Kai cikin jikinta ya fara fingering dinta . shiru yayi qirjinsa na bugawa sakamakon jin kofarta a rufe gam sam babu alamun an ta'ba Koda amfanin da finger ne agurin wani naunayen ajiyar zuciya ya sauke yana furzar da iska kana ya cigaba da fingering dinta ahankali ." a hankali ta dinga masa kuka tana fad'in "wayyohhhly Allah please please ka bari dan Allah zafi nake ji zan mutu " murumshin gefen baki yayi wanda ke qara masa kyau sannan ya ware Idanunsa akanta yana kare mata kallon tsab duk da d'akin babu wadataccen haske hakan Bai hanashi ganin kyakkyawar fuskarta ba , tanweer kenan ba'a saba ba , yanayinta kadai ya tabbatar masa bata saba shiga cikin irin wannan yanayin ba ,kasa cigaba yayi da fingering dinta ya tattarota gbdy ya rungumeta tsam ajikinsa yana sauke numfashi Sam bai ta'ba expecting vargin bace. ita Kuwa kukan zafi ta dinga masa bayan wasu awanni ya ɗauketa cak ya shiga bayi daita, da ruwan zafi ya gasa mata jiki sosai dan yasan muddin ya barta hk gurin zai yita mata zafi , tare suka fito ya kwantar daita ta lumshe idanunta saboda baccin da take ji ,wayarsa ya d'auka ya kira riception yayi masu bayani abinda yake bukata ." cikin kankanin yaji ana kwonking ya mike ya bude kofar ma'akaciyar hotel din ce sanye da kaya wando da riga farare an rubuta Rita Lori hotel hannunta rike da tire dake d'auke da plet din abinci da cup na ruwan tea ta ajiye ta kama gabanta." ya sake kulle kofar ya k'araso Inda take kwance alokacin baccinta ya d'anyi nesa ya fara shafa mata jiki ta buge masa hannu tana shagwabe fuska "I dont like What You're doing bai saurareta ba ya tattarota gbdy zuwa jikinsa yana kissing din wuyanta zuwa qirjinta ta ture masa baki tana cewa " I said I don't like it ". muryarsa can qasa yace "ki tashi kici abinci "bana ji yunwa bacci nake ji ta bashi amsa idanunta a lumshe , duk yadda taki yaki barinta ya tasheta ya bata abinci har ta koshi Sannan ya kwnatar daita nan take bacci ya ɗauketa ya matso ya shige jikinta yana Jin wani iri ajikinsa gbdy ya manta lisafin wata zahra a rayuwarsa bare maganar wata aba soyayyar da take masa, kira dabam dabam ne ke shigowa wayarsa sai dai bai yi yunkurin tashi ya d'auka ba sai wajen karfe biyu na dare ya tashi a daidai lokacin da wani Kiran ya sake shigowa ya d'auki wayarshi yaga jerin missed calls dayawa daga bangare mutane dabam dabam ciki har da alhj Tahir tsaki yaja yana takaicin d'abi'a irin ta alhj Tahir sam babu digon Imani a zuciyarsa, a duk sanda yayi k'okarin maida tanweer ga iyayenta mugun nufinsa ke dakusar da kuzarinsa har yaji gara kawai ya cigaba da riketa". Saukowa yayi daga kan bed din ya kunna wutan d'akin tare da tsurawa kyakkyawar fuskarta Ido bacci take hankali kwance tare da takure jikinta guri d'aya tmkr wata baby ya matso sosai kusa daita har lokacin Idanunsa na kanta ya Kai hannunsa ya gyara mata gashin kanta daya sauko gefen fuskarta ya janyo bargo ya lullu'beta sannan ya qarasa Inda kayansa yake ya saka wando da singlet bai tsaya Saka riga ba ya kwashi wayoyinsa ya zuba aljihunsa ya bude kofar d'akin ya fito ya kulle kofar ta baya ."Yana gama kulle kofar wani Kiran na sake shigowa ya d'auka hade da soke hannunsa daya cikin aljihun wandonsa ya d'auki kiran yana k'arasawa wani guri da babu hayaniyar mutane sosai ya jingina bayansa da bango "ya d'auki kusan minti ashirin yana waya da mutane dabam dabam sannan ya katse yana gama katsewa ya juya ya nufi cikin hotel din Inda wani Kiran ya shigo bai dauka ba har sai daya shiga d'aki, yana shiga d'akin ya d'auka " hello ! jaguwa ya fad'a a hankali daga can bangaren enamdi Sunday yace "hello how are you doing my friend ?"am fine inamdi jaguwa ya fad'a idanunshi na kallon Inda tanweer ke kwance ." "daman na kiraka ne akan sakon dana turo maka d'azu hope kaga sakona ? "Bangani ba me sakon ya kusan ? gobe akwai makudan kudaden da za'a shigo dasu murtala international airport wani abokin mai gidana ne alhj aminu zai yi harka shine nace na sanar daku jaguwa yay murmushin gefen baki yayi "infomer " daga can bangaren enamdi yayi murmushi yana tsotsa keya ya cigaba da mgn " Kuna shigowa office din dake kallonku nan office dinsa yake dan Allah kuyi aiki da fasaha kmr yadda kuka saba kar a samu matsala domin aikinku akwai hatsari sosai any singul mistake komai zai iya faruwa saboda jami'an tsaron dake gurin "you don't have to worry inamdi komai zai tafi dade aikina dana d'auki tsawon lokaci Ina yi bana tunanin akwai matsala idan ma matsalar tazo nasan yadda zanyi handover din komai jaguwa ya qarasa maganar yana sham kamshi kmr yana gabansa ." "yauwa friend ai Ina alfahari da Kai sai maganar percentage dina karka manta kasona yana nan kamar da dai ko ?" ai muna da cika alkwari inshallahu sosai I bet you wannan karon ma zakaji dadin muamula damu zamu baka kaso d'aya cikin uku " to to shikenan na gode sosai inamdi ya fad'a "ni ne da godiya ". Inji cewar jaguwa ,alright bye thanks yana kokarin katse wayar wani Kiran ya shigo haka yayita receive calls na tsawon lokaci madadin ya koma gurinsu jabir su cigaba da holewa sai ya karasa kusa da tanweer ya yaye bargon da take ciki ya shige jikinta ya lullubesu yana jin wani irin abu na yawo a gbdy ilahirin jikinsa wanda ya haddasawa qirjinsa tsananta bugawa da tsananin sha'awa hannunsa d'aya ya d'aura akan ruwan cikinta yana lumshe sexy eye's dinsa yana sauke numfashi cikin kankanin lokaci bacci yayi awon gaba dashi ." *****" bangaren Zahra kuwa daren ranar kasa bacci tayi tana zaune cikin tsananin tashin hankalin data tsinci kanta dan gbdy ta kasa runtsawa data runtse idanunta da zumar bacci jaguwa take gani tare da yarinyar da bata san ko sunanta ba , daf da asuba bacci ya fixgeta a matukar firgice ta farka ta zauna tana haki , jikinta ya d'auki zafi kmr garwashin wuta tsinuwa kuwa ta tsinewa yarinyar yafi sai babu adadi daga karshe ta rushe da matsanacin kuka "wayyohhhly Allah naci amanar kaina , na yaudari kaina dana d'auki soyayyar duniya na daura ma Adnan kuka take sosai har da shesheka, bazan taba barinka haka ba sai na tabbatar da na kawar da hankalin kowace mace akanka tsam ta sauko daga kan katifa ta jingina jikinta da bangon d'akin ta runtse idanunta masu zubar da zafafan hawaye masu zafin gaske tana Neman mafuta. wata zuciyar na bata shawarar ta hakura dashi yayinda wata zuciyar ke karfafa mata gwiwar tabi kowace hanya dan ta mallaki jaguwa sosai tayi zurfi cikin tsananin tunani da tashin hankali ,babu wacce tazo mata sai kawarta blessing da suka had'u a shurem blessing yar asalin edo state ce akwai shakuwa mai karfi a tsakaninsu blessing ta sha bata shawara ta dinga binta zuwa garinsu idan zata domin ta had'ata da manyan bokaye dan ta qara samun d'aukaka a harka karuwanci amman taki naunayen ajiyar zuciya ta sauke na samun mafuta dan kuwa tasan blessing zata taimaka mata tun da asuban fari ta kirata tana kuka ta sheida mata halin da take ciki take blessing tace "ki shirya kawai ki zo muje garinmu na gode blessing ai muddin kika min wannan taimakon bazan taba mantawa dake ba "karki damu zahra ai wannan ba wani abu bane amman Ina tabbatar miki muddin na Kai ki gurin malamai sai yadda kikayi da jaguwa sai ya zamo tamkar bawanki "na gode na gode ",Kai haba Zahra ai mun zama daya tuntuni kece dai baki d'auki hakan ba ki shirya mu hadu a iyanapaja dan Ina royal stream hotel nan kwana zan k'arasa na siya mana ticket kafin kizo "okay sai nazo cikin saurin ta soma shirinta tana jin sanyi da natsuwar zuciya." Mika jaguwa yayi had'e da salati Ya sake kwakumeta tsam ajikinsa yana sauke numfashi a hankali kmr bazai bud'e Idanunsa ba amman dole ya bud'e sakamakon wayarsa dake Kiran sallah alamun lokacin sallah yayi ya bud'e tsumammamun idanunshi ya kunna wutar d'akin wanda yasa ta d'an motsa tana shigewa jikinsa hade da d'aura hannunta akan chest Kuma daidai nipples dinsa sauri d'auke numfashi yayi gabansa na faduwa yayi shiru na tsawon lokaci yana tunaninta abubuwa dayawa akan yarinyar ya d'an dade kwance idanunshi biyu sannan ya cire hannunta a chest dinsa ya sauko a natse ya karasa Inda wayoyinsa suke ya d'auki daya yana dubawa karfe bakwai saura na safe bai so wannan lokacin ya taddashi a hotel din ba shi daya so tun asuban fari ya bar hotel din Kai tsaye bayi ya shiga ya fara da sakarwa jikinsa ruwa sannan ya dauro alwala ya fito ya saka kayansa ya Kalli gabas ya tadda sallah byn ya idar ya mike ya Isa Inda take kwance ya Kai hannuwansa tsakiyar kafafunta yana shafawa a hankali ta bud'e idanunta sakamakon jin damshin ruwan hannunsa na ratsata idanunshi cikin nata yace "tashi kiyi sallah lokaci na tafiya ta janyo bargo ta lullu'be jikinta sosai dan babu komai ajikinta muryarta can kasa tace "okay ka miko min towel na d'aura "Dan Allah malama ki tashi kije dauka karki bata min lokaci ya k'arasa maganar a fusace shagwabe fuska tayi kmr zatayi kuka "babu komai ajikina fa tsaki yaja ya mike ya janyo towel ajikin kofar bayi ya jefa mata a fuska ta d'aura ta soma k'okarin saukowa "kiyi sauri please Ina da appointment ya fad'a kwayar idanunshi na kanta bata ce Komai ba ta nufi bayi yabi bayanta da kallo yana kallon every step of her komai nata dabam ne ta had'u sosai ilarta dai rashin kunya har ta shige bayi idanunshi na kanta itama sai data yi wanka sannan ta dauro alwala ta fito a lokaci da yake waya da anas "karka damu ku bani minti ashirin yanzu zaku gani murmushi yayi yace "Kai anas me yasa ka fiyye damun kanka nace maka ba abinda kake tunani bane shikenan koma dai menene ba abinda kake zato bane ya katse Kiran ya kira ammina Inda yake sheida mata Yana da aiki me mahimmancin da zashi shi da abokan aikinsa yana bukatar adduarta"Allah ya tsareku yasa ayi aiki cikin nasara amman dan Allah kabi a hankali kasan Kai ne rayuwarmu sannan da zarar ka kammala da komai kazo naganka karka ce sai karshen sati zaka zo gbdy "karki damu ammi inshallahu bazan Kai ba me zan taho Miki dashi ?".Shiru tayi tana tunanin kafin daga baya tace "komai ka kawo amminka zatayi farinciki murmushi yayi yace "shikenan my happiness murmushi tayi daga bangarenta ta sake Aiko masa da addua komai dare idan na dawo zan kiraki karki yi bacci har sai Kinga kirana kinji ammina tace "to Adnan inshallahu zan jira kiranka sun d'auki minti biyar suna waya har da kannensa ,sanda tanweer ta kammala shirinta taja ta tsaya tana kare masa kallon tsab yana matukar burgeta yadda bai wasa da lamarin mahaifiyarsa da kannensa a dan zamanta dashi ta fahimci yadda yake mugu mugun son mahaifiyarsa har sanda ya k'araso gareta ya riko tsintsiyar hannunta tana can duniyar tunani kumatunta ya ja kadan tayi firgib ta dawo natsuwarta tana sauke ajiyar zuciya tsurawa juna idanu sukayi batare data ce masa komai ba ya nufi hanyar fitowa daga d'akin daita tana biye dashi ." Yana fitowa haraban hotel din idanunshi suka ci karo da motar alqali murfin motar a bude wasu mutane na tsaye suna duba cikin motar ,sai lokacin ya tuna da yasa a tsare masa shi ,Kai tsaye gurin motarsa ya nufa ya bude wa tanweer gaban mota ta shiga ta zauna ya rufe ya zagaya ya shiga bangaren direba ya shiga ya zauna ya tadda motar yana fitowa ya sawa motar wuta kamar Wanda zai tashi sama "kabi a hankali please Ina matukar son rayuwata domin tana da matukar mahimmanci ga iyaye saboda nice duniyarsu "Ina da mahaifiya da kanne day day har guda uku mafi soyuwa a zuciyata bazan so suyi maraicina ba bare ki fada min maganar banza yayi mgnr a tsawace yana dukan stearing motar shiru tayi tana zance zuci kafin daga bisani ta motsa labbanta a hankali "kana son mahaifiyarka da kannenka sosai ?" tayi maganar tana kallonsa da gefen Ido da kmr bazai yi mgn ba sai dai mahimmancin su ya wuce ya banzatar da amsar dan haka yace "kwarai kuwa ina matukar son mahaifiyata da kannena so na gaskiya son da bana Jin akwai wani mahalikin da yake wa ahlinsa "Amman shi ...." maid your thought karki sake furta komai akan ahlina ya fad'a yana cigaba da murza stearing ,dole taja bakinta tayi shiru ". cikin kankanin lokaci ya k'araso gida Kai tsaye bangarensa ya wuce da tanweer ta tsaya tana dubansa "ki kwanta ki cigaba da baccinki nasan bai isheki ba "batun komawata gida fa ?"zan maidake amman ba yanzu ba ki bani lokaci tayi kicin kicin da ranta kamar wacce aka aikowa da sakon mutuwa "gsky nifa na gaji wallahi gida nake bukata idan baka yarda ka maidani ba zan bi ta kowani hanya na bar gidan nan "ki gwada ki kigani idan hakan abu ne me sauki yayi mgnr tare da yin shiru yana dubanta dan tuni idanunta sun cicciko da ruwan hawaye "ban San me yasa kake min haka ba ,idan km kasan kana da dalilin rikeni ka fad'a min nasan zaman da nake yi amman bawai ka rikeni ba alhalin ni din ba muharamarka bace ta k'arasa maganar tana jan numfashi da danne kukanta tabbas jikina na bani akwai sirrin da kake boye min meye shi Ina son sani ?".Tayi taku daya biyu ta qaraso gabansa qirjinta na dokawa da matsanacin karfi ta cigaba da magana a natse zuciyarta na rawa "zuwa yanzu ya kamata ka sanar dani menene shi abinda kake k'okarin boyewa " take jikinsa yayi sanyi kmr Wanda aka jefa cikin kankara "zuciyata ta fara jefo min abubuwa masu wuyar misaltuwa akanka sai dai na shirya jin koma menene ta k'arasa maganar tana kuka dan ta kasa rike kukanta ." ya Kai hannuwansa duka yana qokarin zagaye kugunta ta zame jikinta ta koma bakin gado ta zauna ta kife Kanta akan cinyarta tana cigaba da kukanta ya k'araso ya janyo stood ya zauna a gabanta ya riko hannunta daya cikin nasa ta d'ago runannun idanunta ta zuba masa tana sauraron abinda zai ce sai daya furzar da iska mai zafi daga bakinsa sannan ya fara magana a natse kmr me koyon mgn "kunnewanki bazasu iya Jin dalili ko sirrin dayasa nake rike dake a gidan ba , hankalinki bazai iya dauka ba wallahi zuciyarki zata buga idan kikaji mafi alkhairinsa ki bar wannan maganar "na bar wannan maganar saboda me byn kana rike da rayuwata ka tsareni ka hanani naje ga iyayena alhalin suna cikin damuwar rashina ta k'arasa maganar tana fixge hannuwanta ya sake riko hannuwanta da sauri "shikenan ki bani lokaci kad'an nasan dai bazaki sake d'aukar lakacin da kikayi tare dani ba a gidan nan ". ya qarasa mgn Yana goge mata hawayenta dake tsiyaya a idanunta tare da yin shiru yana kallonta itama shi take kallo zuciyarta na zafi "to shikenan amman kayi min alfarma ka bani waya Ina son Jin muryar iyayena ,Ina kwadayi jin muryarsu dan Allah karka ce a'a". " ya mike tsaye yana cewa "zanyi nazarin akan haka yana gama fad'ar haka ya fita daga d'akin ta kwanta sharaf akan makeken gadonsa tana kuka tana tunanin yadda zata bar gidan ta kowani hali .Kai tsaye d'akin ajiya makamansa ya nufa Inda ya iske abokansa da yaransa suna zaman jiransa a hankali ya shiga yi musu bayanin Inda kowannensu zai tsaya da zarar sun Isa airport ya d'auki sama da awa biyu yana musu bayanin har sanda karfe goma shabiyu ta buga ya d'ago yana duba agogon dake d'aure a tsintsiyar hannunsa a natse ya d'auke kyawawan idanunshi ya d'aura akan Scorpio tare da bashi umarni "kaje ka siyowa tanweer abinci ya lumshe sexy eye's na second biyu sannan ya Bude ya jiyo ya Kalli eku "Kai Kuma kaje ma'ajiyin kudi ka diba ka siyo kayan d'anye abinci da duk abinda kasan za'a bukata na abinci ka tabbatar ka siyo "okay boss ". gbdy abokansa suka zuba masa Ido kawai suna kallonsa cike da tsananin mamakinsa " kamil ne yayi karfin halin tambayarsa "me za'a yi da d'anye abinci Kuma ?""Wa wannan yarinyar ne ya bashi amsa atakaice yana furzar da iska , duk da yaki yarda da son yarinyar yake amman su sun fahimci matakin soyayyar da yakewa yarinyar , soyayya ce me zafi da wuyar bari, soyayya ce da mutun bai Isa ya iya barinta ba cikin dadin rai " jaguwa amman dai ...." saurin d'agawa anas hannu yayi saboda yasan me zai fito daga bakinsa "ya zaka katseshi ka barshi yayi magana mana ?".bazan barshi ba dan nasan maganarsa iska ce da shirme ya fad'a yana runtse idanuwanshi tare da shafa sumar kanshi . kamil yace "kenan mu din yan iskanka ne sannan mashiririta ? tsuke bakinsa yayi yana kallonsu d'aya byn daya yana girgiza musu Kai alamun a'a "haka ne mana jubi ya fad'a "ada Kai din mai son a fad'a maka gsky ne amman me yasa yanzu duk ka canza bafa ayi haka damu ba ,ba'ayi damu zamu d'auko yarinyar mutane mu ajiyeta ba meye ma amfanin rike musu yarinya idan kana son yarinyar why not ka fada mana mu san abunyi ?"no no jubi Sam babu wannan a raina ta ya ma zan d'aukarwa kaina soyayya soyayyar ma da diyar minster Sam Sam hakan ba me yiwu bane ? "me yasa zaka fadi haka byn zuciya gareka kamar kowani halitta "kunga dan Allah ku bar maganar nan haka, bama zan iya wata soyayya ba a yanzu kawai dai Ina gudar mata sharrin wannan mutumin ne me Katon ciki ban San wani tuggu zai sake had'a mata ba Ina tausayinta Ina Jin kamar zai cutar daita ne Idan na mayar daita ",saboda zunzurutun qaunar da kake mata ba shiyasa kake Jin tausayinta ",oh my god jubril wai ya kuke min haka ne ?"idan Ina son yarinyar nan wallahi zan fad'a muku dan bamu Saba boyewa juna komai ba , ku yarda bana son yarinyar nan " shiru sukayi suka cigaba da kallonsa ba dan sun yarda dashi ba har ya juya ya kusan kofar fitar sannan yace " eku Scorpio "zaman munafurcin me kukeyi dan Allah ku tashe kuje kuyi abinda na sakaku bamu da lokaci " da sauri suka mike suna shafa kansu ." Cikin takun Isa da Jin shi wani ne ya nufi haraban gidan hannunsa d'aya soke cikin aljihun wandonsa eku da Scorpio suka fice da sauri suka nufi Inda ya aikesu , yana nan tsaye yaga fitowar tanweer tana karewa haraban gidan kallo fuskarta d'auke da murmushin jin dadi ba kamar d'azu ba , a kallon da yake mata ya lura hankalinta na kan shukokin gidan ne ,yana kallonta ta cigaba da takawa a hankali har ta Isa Inda shukokin suke tana shafawa a hankali tana lumshe idanu , a natse ta karya kwana tabi hannunta na hagu ,cike da natsuwa ya biyo bayanta , bata tsaya koina ba sai gurin fararen fure dake shuke cikin ruwa har lokacin fuskarta da murmushi , ya k'araso ya tsaya a bayanta yana sauke numfashi, saukar numfashinsa yasa ta juyo a tsorace har qirjinta na ta'ba nashi saurin d'auke numfashi yayi qirjinsa na tsananta bugu , ganin shine tsaye yasa ta sauke naunauyen ajiyar zuciya sannan ta juya ta cigaba da kallon fararen fure muryarta a sanyaye tace " ina son fararen fure ko zaka tsinko min? ta fad'a tana duban Inda yake tsaye har lokacin hannunsa na soke cikin aljihunsa " kina son fure ne haka ? ya tmbyeta yana kare mata kallo tsab " sosai Ina qaunar fararen fure arayuwata ya qara taku biyu yayi kusa daita sosai yana cewa "yarinyar da nake so itama tana matukar son fure " qirjinta ne yayi wani irin bugawa da karfi , taji saukar maganarsa kamar saukar aradu ,zafi ta dinga ji a qirjinta tamkar ana diga mata ruwan dalma nan take ta nemi natsuwarta ta rasa idanunta na kan furen tace "wacece ita yarinyar da kake so ? ta tambayesa kwayar idanunta cikin nashi ,bai bata amsa ba duk da ya lura da canzawar da tayi a lokaci daya sakamakon jin yana son wata dariya taso subuce masa dan yadda ta had'e rai abun babu sauki kace shi din mijinta ne . ranta a 'bace ta soma tafiya zuwa wani bangaren "ke Ina zaki ?itama banza tayi masa kamar yadda yayi mata "ba dake nake magana ba kina jina ? still banza ta masa " ki koma ciki kar na sake ganin kafafunki kin fito haraban gidan nan bare nan. "dan me yasa bazan fito ba ? ta fad'a a fusace tana Jin wani irin zafi mara misaltuwa sannan ta juyo ta fuskancesa fuskarta a had'e tamakr ba itace take murmushi a sakwanin da suka wuce ba , ta rasa dalilin wannan so da take masa , soyayyarsa me karfi ce agareta ,bata ta'ba sanin tana da kishin irin haka ba sai yanzu daya furta yana son wata ba ita ba yace baya son zahra sannan baya sonta to wacece wannan daya furta da bakinsa ? Ido cikin Ido suke kallon cikin kwayar idanun juna kamar ta rufesa da duka ko zata samu sausauci ,k'okarin danne kishin tayi ta sanyawa jikinta jarumta "ko bazanje koina ba ka barni na dinga fitowa Ina ganin fararen fure tayi mgnr kmr zatayi kuka ,bai ce mata Komai ba ya riko tsintsiyar hannunta ya soma tafiya daita bai tsaya a koina ba sai d'akinta ya bud'e kofar ya turata "iya nan na yarda kiyi rayuwa aciki ko falon gidan nan ban yarda ki fito ba idan Kuma kikayi kuskuren fitowa zaki ga abinda zan miki ya k'arasa maganar tare da ya janye kofar ya rufe garam , ita duk wannan abun da yayi bai dameta ba akan zance budurwa da yayi mata shi yafi komai ta'ba zuciyarta da d'aga mata hankali, tsaki taja yafi sau goma ajere " Allah! Allah !! ka tsi ...." shiru tayi ta kasa tsine masa shi da budurwar da yake so ta koma karshen gado ta zauna tare da zuba tagumi ." ya shiga d'akinsa ya cire kayan jikinsa ya shiga wanka ya tsaya shiru cikin bathtube ruwa na tsiyaya a sansar jikinsa yana tunanin maganar abokansa akan yarinyar "duk suna min kallon d'an soyayya alhalin ba haka bane acikin zuciyarsa ," taimako ai ba soyayya ce? ya tambayi kanshi ya d'an dade ruwa na sauka ajikinsa sannan ya fito kugunsa d'aure da farin towel wanda bai wuce cinyoyarsa ba byn ya goge jikinsa ya shafa body lotion yayi cumb din sumar kanshi ya soma shirya kansa cikin Kanana kaya riga blue wanda a gabansa aka rubuta polo 1967 yayinda wondon da canvers din kafafunsa suka kasance ja ,kansa sanye da facing cap ja kmr yadda rigar jikinsa yake , tsintsiyar hannunsa d'aure da agogon rolex ya rufe idanunshi da glass baki ya feshe ilahirin jikinsa da turare mai sanyi kamshi, sosai kyawunsa ya bayyana ya soke hannunsa daya cikin aljihun wandonsa kamar Koda yaushe ya nufi kofar fita, falon ya dawo Inda ya iske scopio ya dawo bai tsaya bata lokaci ba ya karbi farar ledar hannunsa ya juya zuwa d'akin da tanweer take ." tana Jin shigowarsa amman taki d'agowa daga kwance da take dan wani irin haushinsa take ji ,ya ajiye ledar akan bedside yana cewa "ga abinci nan ki tashi kici sannan zanje wani aiki me mahimmanci zan dan dade kafin na dawo batare data d'ago ba tace "a dawo Lafiya amman dan Allah ka bani waya ". "ki daina damun kanki ba waya ba gidan ma zaki bari gbdy idan lokaci yayi ya juya ya fara tafiya cikin hanzarin wannan karon d'akin dake gefen d'akinsa ya shiga ya jima sosai dan kusan awa d'aya yayi sautin muryar scopio ya fito dashi "boss komai ya kammala "okay kana iya tafiya ya fad'a d'akin tanweer yana cewa " nasa a kawo komai na kayan abinci muje kiga kitchen din ". banza tayi masa taki cewa komai hakazalika taki tashi hatta abincin da ya kawo bata ci ba ya zuba mata Ido har kusan minti biyar kome ta tuna tayi zumbur ta mike tsaye tana dubansa yayi gaba ta biyosa a baya har cikin had'ad'd'en kitchen din ." a hankali ya dinga nuna mata komai daki daki kitchen din very Niet kamar mace ce ke amfani dashi babu abinda babu na kayan abinci komai gashin nan ajiye yasa an kawo," ki duba ko akwai abinda bai miki ba a canza akawo miki wanda kike so ". idanunta da suka canza kala sukayi jazir tsabar kishi ta d'ago ta sauke su akan fuskar jaguwa dake tsaye a gabanta yana kare mata kallo ,Shep dinta yafi komai daukar hankalinsa irin matan nan ne masu shep din cocakola "dan tani da baka tanadin wad'an nan abubuwa ba dan ba sune abinda nafi bukata ba bukatata na .." ".shiiiii ya d'aura yatsansa akan lips dinta yayi kusa kusa daita har suna iya jiyo numfashin juna wani irin tsalle zuciyoyinsu yayi wanda har sai da hakan ya haifar musu da tsayuwar numfashi , take jikinta ya soma kyarma rungumeta ajikinsa yayi tsam yana busa mata numfashinsa . tuni zuciyarta ta karye hawayen kishinsa da kewar gida ya soma zuba bisa kuncinta ya rungumeta sosai ajikinsa kamar zai mata numfashi yana shafa gadon bayanta . wani irin haushi ne da bata ta'ba jin irinsa ba ya diran mata a kahon zuciya ,kullum yana ikararin baya sonta amman ya iya nesanta kanshi daita yana son maidata yar iskar karfi da yaji ta soma mutsu mutsun kwatar jikinta domin zuwa wannan lokacin zuciyarta ban da zafin kishinsa babu komai aciki ,ganin yaki sakinta yasa ta soma dukan qirjinsa da iyakacin karfinta amman yaki sakinta ya kamkameta tsam yana son yaga karshen karfinta "Kai dai wallahi mugu ne Kuma azalumi inshallahu yadda kake quntata min wallahi Kai ma sai Allah ya quntatawa kannenka ". cak ya saketa yana furzar da numfashin mai zafi daga bakinsa idan akwai abinda ya tsana bai wuce a ta'ba kannensa ko aibantasu da mugun abu ba . ta zube kasa bisa gwiwowinta tana wani irin kuka tare da Kiran sunan iyayenta , muryarsa a tsarke yace"tan ...."bata d'ago ta kallesa ba "karki sake sako kannena cikin shirmenki idan kina son ki zageni kiyi amman kannena karki sake ." "Dan Allah malam ka min shiru daga yanzu muddin baka maidani ga iyayena ba wallahi na dinga ma kannenka mugayen fata kenan , ada na dauka ka taimakeni ne sai dai a yanzu taunina ya Kashi dabam dabam tare da tambayoyi masu wuyar amsawa "waye Kai Adnan ? Ka fad'a min waye Kai Ina son sani kai din waye ?cikin sauri ya juya ya bar kitchen din zuciyarsa na rawa bai ta'ba Jin tsoron wani yasan sana'arsa ba ko sanin ko shi waye sai yau , bazai iya sheida mata shi din waye ba , zai barta a matsayinsa na me taimakonta bazai ta'ba yarda tasan ko shi waye ba yana tafiya yana jan tsaki ji yake kmr zuciyarsa zata buga . ya rufe kofar falon ya fita zuwa haraban gidan , tuni su kamil ,anas, jubi, da jabir da sauran yaransa sun hallara har wasu ma sun shiga mota sun zauna shi kadai suke jira yana daf da karasowa eku ya bud'e masa gidan baya ya shiga yana cewa "hope kowannenku yayi shiri me kyau? " sosai suka bashi amsa motarsu na kokarin fita daga gidan Idanunsa ya sauka akan wani dattijo zaune a gindin bishiyar dake gefen gidansa nan take yace wa eku "stop ! ".eku ya tsaya nan take mutumin ya mike tsaye yana kallon motocin jaguwa masu shegen kyau da daukar hankali da hannu ya yafito me gadi ya k'araso da d'an saurinsa ya tsaya yana rusunwa "wacan mutumin fa me yake yi anan ? "wallahi oga gurinka yazo wai yana son ganinka tun jiya byn fitarka yazo nace baka nan shine dazu byn dawowarka sai gashi ya dawo na shiga domin nasar maka sky yace Kuna meeting shine na dawo na sheida masa ya dawo Koda karshen sati ne amman yace lallai sai ya ganka ." shiru jaguwa yayi yana nazari sannan ya dan Kalli Inda dattijon mutumin yake tsaye cikin kod'ad'un kaya marasa fasali yana cigaba da nazarinsa ,a hankali ya fito ya soma tafiya har ya k'araso garesa , dattijon na ganinsa ya shiga rawar jikin "barka da fitowa ranka ya dade "barkanmu baba ya kwanan iyalin ?" Alhamdulillah duk muna Lafiya , jaguwa ya kad'a Kai sannan yace " baba fatan dai lfy kake son ganina ?"dattijon ya marairaice murya kmr zai yi kuka sannan ya fara mgn muryarsa na rawa gwanin tausayi "daman matsalace ke tafe dani gareka a wajen mutane na samu labarin irin taimakon da kake yiwa mutane ". jaguwa na jin haka ya sauke numfashi yana dubansa a tsanake " Ina Jinka baba wacce irin matsalar ce ?"daman akan yarona ne shekararsa biyar kenan da kammala karatunsa na degree sai dai yadda kasar nan tamu ta dawo yasa har yanzu yake gida zaune, duk Inda yaje apply din aiki sai ace sai ya biya kamin dubu dari biyar kudin office kafin a daukeshi gashi bashi da hanyar da zai samu kudin, ni ya kamata na biya masa ya samun aikin to ni din ma babu dan na abinci ma da kyar muke samu, dan Allah ka taimakeni kamar yadda Allah ya taimakeka ka samo masa aiki ko Kuma ka yarda ya kasance a karkashinka ya karasa maganar yana zubar da hawaye ." jaguwa yayi shiru yana sauraronsa har sanda ya dasa aya "karkayi kuka baba inshallahu zan yi iyakar kokarina yanzu dai Ina kan hanya ne zani wani aiki amman ka dawo zuwa karshen sati da yaron inshallahu matsalarka tazo karshe dattijon ya soma k'okarin durkusawa jaguwa domin yi masa godiya, jaguwa yay saurin sa duka hannuwansa ya taresa "haba baba karka min haka mana " na gode d'ana Allah ya albarkaci rayuwarka , Allah yasa ka gama da duniya lafiya ,Allah ya jikan iyayenka idan sun rigamu gidan gsky, idan Kuma suna raye Allah ya Kara musu Lafiya mai amfani na gode na gode daman da gaske ana samun mutane irinka ?karka damu baba ya k'arasa maganar yana tsaida dattijon bisa kafafunsa ya Ciro dubu goma a aljihun wandonsa ya mika masa "ga wannan kayi kudin mota yana gama mikasa ya juya ya shiga mota suka bawa motacinsu wuta suka bar unguwar ,da sauri dattijon ya Ciro wata rubabbiyar wayarsa ya shiga neman number d'ansa domin yi masa albishiri ." ****** Bangaren minister of health kuwa gbdy hankalinsa yaki kwanciya kullum yana manne da hjy zainab yana rarrashi wacce kuka ya zame mata abincin ruhinta , yanzu ma zaune yake kusa daita yana aikin daya saba tare da babban amininsa alhj Tahir dake k'okarin shawo kanta "kada kiyi fushi da hukuncin Allah zainab wannan abu daya faru gbdy bai mana dadi ba sai dai bawa baya wuce qaddararsa Allah ya rigada ya qaddaro surayya zata fad'a cikin wannan tashin hankali bamu Isa mu canza mata qaddararta ba, fatan mu dai Allah yasa bata cikin tsanani cikin muryar kuka tace "na kasa jurewa dady dake hk take kiransa kmr yadda Ib ke kiransa " yau da mutuwa tanweer tayi na binneta da zan fi samun natsuwar zuciya amman Ina raye tanweer tana hannun 'yan fashin da ko labarinsu ba'a samu ba , taya kuke tunanin hankalina zai kwanta ?". Suma kiramu muji me suke bukata daga garemu sunki ta k'arasa maganar tana kallon saman falon hawaye masu zafin gaske na gangaro mata wanda zafinsu da rad'ad'insu ya wuce tunanin mai karatu . "wannan haka ne amman duk da haka addua zamu taru muyi allah ya bayyanata cikin koshin lfy "amen ta furta a kasan makoshi tana cewa ya jikin Ib kuwa? kullum Ina sa ranar zanzo na dubasa mutanen dake shige da fice agidan nan zuwa jaje ke hanani fita ammn inshallahu zan samu lokaci na leko na dubashi . "to jikinsa dai da sauki zamu ce Allah dai ya iya mana da iyawarsa dan rayuwar Ibrahim na daf da fuskantar matsala da Kuma qalubalin rayuwa ya kasa jurewa rashin tanweer "Allah sarki ib yana qaunar tanweer kmr yadda yake qaunar rayuwarsa inshallahu zata dawo har ma suyi aure ta k'arasa maganar tana sake matso ruwan hawaye sun dade suna tautauna wa akarshe minister ya kira cp yaji halin da'a ake ciki ,byn cp ya d'auki Kiran suka gaisa "wai ya ake ciki ne da batun yarinyata shirun fa yayi yawa zuciyata ta fara tsinkewa Ina Jin kamar Allah ya d'auki raina na huta ? na kasa jurewa rashin diyata da rashin kwanciyar hankalin matata ".naunayen ajiyar zuciya cp ya sauke sannan ya fara magana a natse"mun baza mutanen mu cikin gari yanzu haka mun fara samun improvement akan lamarin "to alhamdulillah Allah ya taimaka yasa aga yarinyata cikin koshin lfy "karka damu inshallahu komai yazo karshe ka kara mana lokaci kad'an "na gode na gode " sukayi sallama minister ya fuskanci hjy zainab tare da yi mata albashiri da abinda cp ya fad'a masa nan take farinciki ya mamaye zuciyarta shi kuwa alhj Tahir cikinsa ne ya duri ruwa gabansa ya shiga fad'uwa hankalinsa yayi kololuwar tashi . babu shiri yayi musu sallama ya shiga motarsa direbansa ya ja suka kama hanyar zuwa gida ,yasan ya taro wa kanshi match tunda yayi sanadin da'aka d'auke tanweer wayarsa ya Ciro yanata Kiran number jaguwa ana ce masa akashe take har ya k'araso gida bai samesa ba , ya rasa yadda zaiyi da rayuwarsa yasan muddin su jaguwa sukazo hannu kashinsa ya bushe domin asirinsa ya tono ." fitowa yayi da sauri daga cikin motar bai tsaya jiran direbansa ya fito ya bude masa ba kmr zai tuntsura ya shiga cikin gidansa gumi na karyo masa ta koina a sansar jikinsa kai tsaye bedroom dinsa ya shiga ya rage kayan jikinsa ya shiga zariya yana neman mafuta , yana tsaye hjy baseera ta shigo tana binsa da kallon mamaki dan ta kwana biyu bata gansa cikin yanayi irin haka ba "wai Lafiya ka shigo kamar wani kububuwa me km ya faru ? tsaki yaja yace "babu komai . "To daga Ina kake yanzu "?. daga gidan minister nake ya bata amsa yana fifita da hannunsa dan wani irin azababben zafi yake ji ta koina tana Jin haka na gane komai ta kama gabanta zata fita ya d'auki remut din ac yana kokarin qara karfinta tare da cewa "ya kuma zaki wuce ki barni ga dan iska kin samu kin tmbyeni na baki amsa kawai zaki juya ki kama gabanki "oh to ni me zanyi maka ?" zata sake magana ya d'aga mata hannu"jeki kawai bananason jin komai tunda babu abinda zakiyi shasha kawai ya fad'a a matukar fusace yana juya mata baya. tabe baki tayi a ranta tace "ai Kai ne Sha Sha ,mutumin banza kawai da bai san ciwon kanshi ba aurenka ko hasara duk a tunaninka ban San halin da kake ciki bane byn na san komai a juri zuwa rafi dai wata rana tulun zai fashe juya tayi ta barshi tsaye yaji da damuwarsa .ta nufi gurin d'anta ta bashi maganin karfin jiki dan ta sha alwashin bazata sake yarda da tsarin mijinta ba hk kawai ta rasa tilon d'anta a banza, gbdy magungunan da yasa nazifi ya rubuta masa an siyo sai dai bata bashi ya sha ba wasu dabam ta bashi jikin ne dai nashi yaki daidai saboda an rigada an karya masa garkuwar jiki " . ******* Sannu a hankali motarsu jaguwa ta d'auki titin airport suna gama Isa kowace mota ta samu guri ta tsaya a Inda jaguwa yayi umarni tare da saka fuskokin roba , motar da jaguwa yake ciki ne kawai ta Kai cikin mutane sosai. shiru yayi yana nazari da karewa gurin kallon da tarin mutane dake bin mutane ko suna bukatar canza kudi .facing cap dinsa ya cire ya juya ta baya ya cire glass din dake manne da idanunshi ya makala a goshinsa bayan kamar minti talatin ya ciza lip's dinsa na kasa da karfi ya fito rike da bindigarsa ak 47 yana gama fitowa ya fara sakin harbi kamar ruwa domin Kore mutane dake safa da marwa agurin , kafin kace me mutane sun rud'e tare da neman gurin 'buya bayan kmr minti biyar sai ga anas shima ya fito had'e da harbi nan ma sauran mutanen da suka rage suka tarwatse ya tsaya yana huci "iam bally the deadly one, mutun ya kama kanshi idan baya son ya bukunci lahira ."ya fad'a yana sauke numfashi . jubi ya fito ya saita bindigarsa wani lungu Inda ya hango wasu mutane suna likensu sai dai bai yi harbi ba bisa umarni jaguwa dake duk suna Jin maganarsa sakamakon connecting din da yayi da wayoyinsu ya sauke numfashi yana cewa "as you can see am gentle man to the core , I don't take what's beyond my capacity disprit that iam not the one to be taking for granted , go and ask those how have done such before ya k'arasa maganar yana numfasawa tare da gyara tsayuwarsa eku remo ya k'araso ya tsaya gefen jaguwa rike da bindigarsa yana cewa ""Jaguwa ne da kanshi d'an mutuwa Kuma mutuwa ta dade da kar'basa amatsayin d'anta so everyone should run for his life "yana gama fad'ar haka ya koma gurin tsayuwarsa ya had'e da sauran yan'uwansa suka tsaita bakin bindiga ." Shiru jaguwa yayi ya fuskanci office din da aka kwatanta masa jubi ya matso kusa dashi yana cewa " jaguwa let's move to his office jaguwa yace "da alamun bai nan jikina ya bani amman Kuma wannan lokacin anamdi ya bamu "to mu juya mana mu koma girgiza masa Kai yayi yana ciza lips dinsa na kasa "to ko zamu shiga office office ne muyi operation ?"no ya bashi amsa atakaice "okay ya fad'a yana gyara bindigarsa .gbdy gurin ya d'auki shiru ciki kuwa har da jami'an tsaro dake aiki agurin kowa nason rayuwarsa dan da ganinsu an san ba kananun yan fashi bane ." Loakaci zuwa lokaci yake duba agogo dake d'aure a tsintsiyar hannunsa Bayan kamar minti talatin sai ga wata mota fara sol ta shigo gurin. tun da suka shigo tsoro ya kama na cikin motar sakamakon ganin gurin shiru babu motsin mutane jaguwa ya gyra bluetooth din dake manne da kunnensa "eku ga mutumin da muka zo dominsa nan ya shigo "okay boss I will do my duty .cike da matsanacin tsoro direban motar yaja burki yana k'okarin juyawa sakamakon ganinsu take eku ya harbi tayar motar . tsayawar motar ke da wuya yaga mutane sun zagaye motar kamar almara sai ga jaguwa ya bayyana a tsakiyarsu direban yayi saurin kife kanshi akan stearing motar yana rawar jiki , jubi ya bude murfin site din baya Inda alhj aminu ke zaune ya fito dashi yayi cilli dashi gaban jaguwa ya tsaita kanshi da bakin bindiga "where's the money jikin mutumin na rawa yace "it's inside the car ya fad'a yana nuna motar "cheek ! inji cewar jaguwa".Anas da kamil suka nufi motar suka duba can byn second biyu anas yace "comform it's there "okay fine ,move move kamil ya fad'a yana ture alhj aminu " face the grand if you do nonsense i will kill you ,nan take alhji aminu yay sujjada gbdy ilahirin jikinsa na kyarma . Suka jefa jakar kudin byn motarsu jaguwa ya shiga byn mota sauran dake shirin shiga sai ga jiniyar motacin police suna harbi ,ai nan take qarar harbi ya karad'e gurin police na harbi Suma suna yi kowa ya shiga mota har sun fara ja ya saura kamil ne bai samu damar shiga ba ya biyo motar aguje yayinda sauran yan' uwansa ke harbin yansanda suna Kiran sunansa "km run kayi gudu mana suna miko masa hannu shi kuwa gudu yake da iyakar karfinsa yana k'okarin Isa ga motar gabad'aya suka mika masa hannuwansu suka had'a baki "zo kamil zo gamu maza mana kamil ka kara gudu suka fad'a hankalinsu a tashe .ganin halin da ake ciki yasa hankalin jaguwa yayi matukar tashi nan fa ya shiga bud'ewa police wuta daf da kamil zai shiga mota wani police yayi nasarar harbinsa a kafa wata razananniyar qara ya saki ya durkushe kasa cikin azaban ciwo tare da rike kafarsa "... Mmn sudas 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan a tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686 alert domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️14 .....Cike da zafin rai da zafin zuciya jaguwa ya soma k'okarin fitowa daga cikin motar yana gyara bindigar hannunsa nan fa hankalinsu anas yayi kololuwar tashi , anas ya rud'e yay saurin dakatar dashi ta hanyar Kai hannunsa qirjinsa "karka fita jaguwa , kaucewa yayi yana cewa "ku wuce kawai zanji da komai "dan Allah jaguwa karkayi wannan kasadar ". bai sake saurararsa ba ya soma harbi gumi na karyo masa , hakan yasa da sauri kowannensu ya cigaba harbi da iyakacin kwarewarsa ." da mugun gudu jaguwa ya isa inda kamil yake durkushe rike da kafarsa yana cewa "km bani hannunka " , cikin tsananin tashi hankali kamil ya d'ago kai sai dai bashi da kuzarin da zai mika masa hannunsa " nace ka bani hannunka ya sake mika masa hannu shima kamil ya mika masa ya rike hannunsa gam cikin nashi yana cewa "taho km ka mike dan allah karka bari mu rasaka " kamil ya fara k'okarin mikewa adaidai lokacin da sky ya juya kan mota zuwa inda suke tare da yi musu tsakani da police officer's , cikin azama jaguwa yace " maza mike km da taimako allah jaguwa ya shigar da kamil cikin mota ai kuwa shigarsu motar keda wuya suka figi motar aguje nan motocin 'yansanda suka biyosu da mugun gudu suna harbi suna danna jiniya , haka suma bangaren jaguwa harbinsu suke , gudu sosai motacin jaguwa sukayi har suka yiwa police nisa a karshe suka daina hangosu ." a matukar wahale suka k'araso gida jaguwa yay saurin fitowa daga cikin mota ya k'arasa da sauri ya bud'e kofar shiga cikin ainihin falon gidan , su jubi suka kamo kamil suna tafiya dashi a hankali kafafunsa babu takalmi dan tuni sun cire masa tun acikin mota ,Kai tsaye suka nufi hanyar falon jaguwa na mussaman dashi suna masa sannu, a hankali suka kwantar dashi akan wani k'aramin madaidai gado wanda daman an tanadesa domin irin haka ,kamil ya runtse idanunshi saboda azabar ciwo , cike da hanzari jaguwa ya nufi Inda first aid box dinsa yake ya d'auko ya dawo da sauri , eku ya janyo masa kujera ya zauna a gaban kamil yana masa sannu ." jin motsin shigowar motocinsu da maganar wasu daga cikin yaransa sama sama yasa tanweer lalla'bowa babu takalmi a ka'fafunta tai hanyar babban falon gidan tana bin bango tana qarasowa bakin kofar falon ta tsaya a hankali ta bud'e kofar ta shiga bata ga kowa a falon ba, kasa kasa take jiyo magangansu , kawai ta nufi wani dogon korido Inda take zaton daga nan sautinsu yake fitowa , a hankali ta tsinci kanta acikinsu kowannensu cikin tsananin tashin hankali , jaguwa zaune a gaban kamil cike da tausayawa yana k'okarin cire masa harsashi . binsa tayi da kallon mamaki qirjinta na wani irin bugawa da matsanacin karfi shafa idanunta tai hade da runtsesu na second biyu sannan ta bud'e tana sake sauke idanunta akanshi wanda zuwa lokacin har yay nasarar ciro bulet din yana kallo sannan ya saka acikin farantin silver dake rike a hannun jubi, yayinda sauran ke zaune cikin tsananin tashin hankali gbdy idanunsu ya rufe babu wanda hankalinsa ya Kai Inda take tsaye ." naunaye ajiyar zuciya suka sauke lokacin da jaguwa ya cire wa kamil bulet ita Kuwa tanweer zuciyarta ta shiga rawa had'e da tsinkewa ."me zata gani yau ? daman likita ne shi ko kuwa mafarki take ? yes wannan ba mafarki take ba shine tagani zaune ya cire bulet a kafar abokinsa, kasa tayi da idanunta tana kallon bayansa nan idanunta ya hango bindiga pestol soke a abayan wandon jaguwa ,nan take ta sake fita daga haiyacinta "bindiga ....! ta furta a kasan ranta " me Kuma yake yi da bindiga ? ya Allah karka sa abinda zuciyata ke hasashe akansa ya zama gaskiya dan bai cancanci haka ba " wani kuka ya kufce mata ta juya da sauri tana shesheka wanda hakan yasa gbdy suka d'ago suka ganta tana sarsarfa , cike da matsanacin firgici suka tsura ma jaguwa Ido dan jin abinda zai ce bai yi magana ba haka zalika bai nuna alamun damuwa atattare dashi ba , ya mike tsaye yana furzar da numfashi tare da yiwa kamil sannu" ka kwanta ka huta kafin akawo maka abinci ya gyada masa Kai yana cewa" na gode abokina Ina alfahari da Kai ,nima haka ." jubi ya dube jaguwa yana cewa "wallahi ban ta'ba shiga tashin hankali ba irin na wannan lokacin na tsorata matuka na sadaukar zamu rasa kamil "ba kai kad'ai ba inji cewar anas tafiya jaguwa ya fara a hankali suka biyosa a baya har gurin shakatawarsa "da'ace sunyi nasara akanmu zamu iya rasa rayukanmu gbdy". sai lokacin jaguwa ya motsa lip's dinsa "ina ai sai dai idan tawa ta kare sannan zaku iya shiga wannan hali amman muddin Ina tsaye akan kafafuna babu wanda zai yi nasara bare har mu rasa rayuka " ya karasa maganar tare da tsayawa cak ya rike karfen runfar dake kafe acikin gurin shakatawar , "hakika Nima na karaya inji cewar jabir " Karku ta'ba rungumar Karaya arayuwarku duk halin da zamu shiga karku karaya saboda rashin samun nasara ba namu bane ,a duk lokacin da naga Kun Karaya sai naga kamar tun asalin ku din ba jaruman gaske bane, sannan baku ne jarum da mukayi gasar mutuwa dasu ba ." murmushi sukayi gbdy suna sauke numfashi "uhm wannan fa ba kamar gasar mutuwa bace ,gasar mutuwa kowa yasan mun saida rayukanmu ne dan biyan bukatarmu wannan fa ?"bayan sai da rai har da tozarci zamu janyowa gangar jikinmu idan muka tsinci kanmu a hannun jami'an tsaro ".anas ya karasa maganar yana dafa kafad'ar jaguwa "yanzu dai barkanmu allah ya k'ara karemu ." ameen jaguwa ya fad'a acikin zuciyarsa. "ka zauna kana bukatar hutu, jaguwa ya zauna akan d'aya daga cikin kujerun gurin yana lumshe idanunshi " me za'a kawo maka ka d'an sha ? ya girgiza masa Kai alamun bai bukatar komai , zama anas yayi kamar yadda sauran abokansa sukayi yana cewa "ya za'a yi da wannan yarinyar ta rigada taga komai , koma nace taji wasu abubuwa akanmu ? ,yana d'aya daga cikin abinda yasa kaga banason yarinyar nan agidan nan "."me taji ?."Ko me mu kace ?yay masa tambayar a dan kufule " idan Kuma taji taji kenan shikenan daman abinda take bukatar sani kenan tasan su waye mu " ya k'arasa maganar yana jan dogon tsaki tare da jin bakinciki da takaici, haka nan Kuma ya tsinci Kansa da Jin fad'uwar gaba mai tsanani ". Koda tanweer ta koma d'aki ta kasa tsaye ta kasa zaune sai zariya take acikin d'akin ita kad'ai, ta saka wancan ta kwance , kwakwaluwarta ta shiga tunani mai zurfi, babu abinda zuciyarta bata kisama mata ba akansu , abu uku zuciyarta ta tsayu akansa shi din dan fashin ne ko Kuma jami'in sirri ,ko likita , idan ba haka ba me yake yi da bindiga ajikinsa ? ta kasa hakuri dan haka ta sake fitowa tai hanyar boys quarter nan fa hankalinta ya sake tashi ganin yadda yaran jaguwa ke fitowa da manya bindigu suna adanawa a maboyarsu ,mutuwar tsaye tayi har sanda suka kwashe komai suka d'auki katuwar jakar kudin da suka shigo dashi suka nufi hanyar Inda jaguwa yake tare da abokansa suna tautaunawa , cike da matsanacin tsoro ta biyo bayansu a tare suka k'araso ta ra'be jikin wata bishiya kasancewar yaran jaguwa suna gabanta yasa jaguwa da abokansa kasa ganinta ." sky ya ajiye jakar kudin a gaban jaguwa yana cewa "boss ga kudin operation din ". operation ? ta furta a kasan ranta zuciyarta na tsananta bugu kamar zai fasa qirjinta ya fito waje , tayita tunanin abinda manufar operation yake nufi acikin ranta . a natse Jaguwa ya d'ago idanunshi yana ciza lips dinsa na kasa sai daya d'auki minti biyar sannan ya gyada Kai , yay musu alamun su wuce suka soma k'okarin juyawa tana ganin haka tayi baya da sauri ta la'be dan karsu ganta , gbdy kwakwaluwarta ta gama tabbatar mata da manufar operation fashi ne ".barin wannan bishiyar tayi ta dawo kusa dasu sosai ta sake makalewa a wata bishiyar ta kasa kunne daga Inda take boye take jiyo duk abinda suke cewa "mun gama da operation din yau yanzu dai a kasa kudin gida uku nasan inamdi na nan zuwa komai dare ya amshi kasonsa dan bashi da hakuri kmr alhj Tahir yake "kamar alhj Tahir ta maimaita sunan ?tunanin Inda tasan sunan take gbdy ta kasa tuno Inda ta ta'ba Jin sunan amman tabbas kwakwaluwarta na hasko mata tasan sunan Kuma na kusa da jikinta ne ". ko gama rufe baki jaguwa bai yi ba sai ga inamdi da eku remo , inamdi ya mikawa jaguwa da abokansa hannu suka gaisa shi Kuma eku ya juya ya kama gabansa . guri jaguwa ya nuna masa da hannunsa , ya zauna yana cewa "sannuku Kun sha da kyar lokacin dana ga police sun harbi d'aya daga cikinku naji tsoro matuka, hankalina yayi matukar tashi "sa'anar armrobber's akwai dadi akwai saida rai ,bancin kwarewa irin naka da yanzu kuna hannun police. "inna lilli wa inna lillahi rajiun" tanweer ta shiga furtawa tana maimaiwa tasa hannunta duka ta rufe bakinta dan kar sautin kukanta ya fito "ya dai tabbata su din 'barayi ne ........? " wannan shine dalilin da yasa ya fad'a mata da tasan shi ko waye shi da bata kamu da soyayyarsa ba ?wayyohhhly Allah nah ! "wayyohhhly Allah Adnan me yasa? " me yasa ka zabi wannan sa'anar ? jikinta banda rawa babu abinda yake tana kallo aka kasafta kudin aka bawa inamdi nasa kason ya ciro wata karamar jaka a aljihunsa ya shiga d'aukar bandir din daloli yana zubawa cikin jakar har ya gama ya mike ya sake mimika musu hannu sukayi sallama ya wuce cikin sauri ." A hankali ta dinga d'aga ka'fafunta tana takowa zuwa Inda suke zaune , jaguwa ne ya d'ago idanunshi suka sauka akanta, cikin tsananin tashin hankali da damuwa mara misaltuwa yake kallonta ,bakinta na rawa ta soma magana cikin firgici "daman 'yan fashi ne ku ?".ta fad'a tana kallonsu d'aya byn d'aya .a rud'e abokan jaguwa suka had'a baki gurin cewa" no mu ba 'yan fashi bane armrobber's ne" jaguwa ya mike a natse cike da bakinciki taji sirrinsu yayinda gbdy abokansa suka rud'e da ganinta har suka kasa bambamce tsakanin abinda tace da amsar da suka bata , fuskarsa a murtuke tamkar wanda aka aikowa da sakon mutuwa ya kallesu d'aya bayan d'aya kana ya soma mgn "babu bambamci da abinda kuka ce da wanda tace duk abu d'aya ne mu din barayi ne wato armrobber's ..... ". ta zaro idanuwanta duka waje da sauri qirjinta na dokawa da karfin gaske ,yayinda numfashinta ke fita da sauri sauri. ya gyada mata Kai alamun "eh".wani abu mai duhu taga ya gilma cikin idanunta, zuciyarta ce ta tsaya cak ta daina aiki na wani lokaci kafin daga baya ta dawo tana bugawa fiyye da kaida , ta rike kanta dake sara mata kamar zai ra'be gida biyu ,a hankali ta soma ganin jiri tayi kasa tana dafe da kanta tana daf da zubewa kasa yay saurin tarota zuwa jikinsa kwayar idanunshi na kanta , kallon yadda jikinta ya saki yake adalilin numfashinta daya tsaya ya daina aiki take ya fahimci suma tayi , bai tsaya jiran komai ba ya mike daita rungume ajikinsa yana kallon face dinta , Kai tsaye d'akinsa ya nufa daita ya kwantar daita yana k'okarin kulle kofar abokansa suka turo suka shigo d'akin suka yo kanta suna tambayarsa , wani kallo yay musu gbdy suka ja baya tare da barin d'akin ." ya zuba mata tsumammun idanunshi yana fesar da iska mai zafi daga bakinsa, zuwa yay ya kulle kofar ya dawo ya cire rigarsa ya ajiye akan kujerar kushin din dake d'akin ya saura daga shi sai farar singlet da dogon wando ya shiga bayi ya fito hannunsa rike da k'aramin roba dake d'auke da ruwa ya k'araso gabanta ya dibo ruwa a hannunsa ya shafa mata a fuska zuwa qirjinta bata motsa ba, dan haka ya ajiye roban hannunsa ya cire mata kayan jikinta da niyyar shafa mata ruwan ajiki sai dai surar jikinta ya d'auki hankalinsa shiru yayi tare da tsura mata tsumammun idanunshi ,ya runtse idanuwanshi da sauri ganin tsayayyun brest dinta gasu tantsan tantsan dasu gwani burgewa wani abu daya tsaya masa amakoshi ya hadiye sannan ya bude idanunshi fess akanta , ahankali ya dinga bin sansar jikinta yana shafa mata ruwa sai dai har lokacin babu alamun zata dawo haiyacinta ya rasa me zai mata numfashinta ya dawo gashi yasan gari yanzu koina cike yake da jami'an tsaro banci haka daya ɗauketa zuwa asibiti. ajiyar zuciya ya sauke ya sake ware idanunshi sosai akanta yana jin wani yanayi ajikinsa gbdy tsigar jikinsa ya mike yrrrrrr ... , kallonta ya sake yi a Karo na biyu ya Kai hannunsa ya shafi gefen fuskarta yana lumshe sexy eye's dinsa sannan ya sauke wani zazzafan numfashi . a natse ya d'aura hannunsa d'aya akan Brest dinta nan take jikinsa ya kama kyarma kamar wanda aka jonasa da wutar lantarki ", wayyohhhly Allah Ina ma zan iya dana aureki kmr yadda kika bukuta ," wani irin magana kake yi haka Adnan ?.yarinyar da jin sana'arka kad'ai ya sumar daita Ina ga kace zaka aureta da wannan sana'ar ?"ai a halin yanzu babu abinda zatai da Kai hatta son da take nuna maka zai Kau acikin zuciyarta , mafi alkhairinsa ma ka mayar daita gaban iyayenta komai zai faru daita ya faru daita tana gabansu ko bama haka kaima baka da lokacin soyayya ko wani aure "zaka maidaita wancan azalumin ya Ida nufinsa akanta kenan ? zuciyarsa ta jeho masa wannan tambayar ,shiru yay kawai yana cigaba da kallonta tare da rashin sanin madafar dafawa ." A hankali ya dinga Jin qauntar na mamayeshi "tanweer nonuwanki abun burgewa gashi zasuyi dadin murzawa ba kamar na sauran matan dana yi muamula dasu ba ,yana Jin kmr ya tsotsa ko zai samu natsuwar zuciya ya lumshe tsumammun idanunshi yana rankwafowa da kansa yana hura mata iskar bakinsa , a hankali ya dinga murza kan nipples dinta yana sauke ajiyar zuciya ya runtse idanuwanshi ya fito da harshensa yana lasar tsakiyar nononta yana fitar da numfashi mai zafi yana Jin wani irin fellings dinta da bai ta'ba Jin irinsa ba a tun tsawon rayuwarsa , daidai gwargwado yayi muamula da mata amman bai ta'ba Jin irin abinda yake ji akanta ba." yana matukar sha'awar yarinyar komai nata yayi masa irin type din macen da yake muradi ce , to ka kawar da sha'awarka mana tunda gata nan a gabanka sai yadda kayi daita "sauri girgiza Kansa yayi "reaping din yar mutane kenan ?da sauri ya sake girgiza Kanshi "bazan iya ba, ya tuna lokacin da akayi reaping din kanwarsa nadeeya irin tashin hankali daya shiga tare da iyayensa hauka ne Kawa bai yi ba sai daya gwamaci mutuwa da rayuwarsa. da sauri ya cire hannunsa ajikinta ya bude idanunshi ya d'agota sannan ya fara k'okarin maida mata kaya yana gama Saka mata kaya ya tattarota gbdy zuwa jikinsa ya matseta tsam ya had'e bakinsu guri d'aya yana hura mata numfashinsa da sauri sauri yana shafa laulausan gashin kanta kusan awa d'aya yana hura mata numfashinsa sannan ya Kara kamkameta ajikinsa. a hankali ta fara motsi tana fitar da numfashi adalilin numfashinsa dake shiga bakinta da hancinta , jaguwa ya tsaya had'e da tsura mata Ido ganin numfashinta ya dawo yai k'okarin zare bakinsa sai dai ya kasa dan haka ya cigaba da yawo da harshensa a bakinta ya lalu'bo laulausan harshenta ya fara tsotsa cikin kwarewa yana had'awa da hakoranta da lips dinta yana mutsayar yawun bakinsa da nata.ya rungumeta sosai tamkar za'a kwace masa ita, ya kware sosai gurin iya sarrafa mace wannan dalilin yasa duk macen daya kusanta take makale masa ba sex ba hatta romance idan yayiwa mace karyarta ta barshi , tayi luf ajikinsa ta zagaye wuyansa da hannunta tana jin wani sanyin dadi, bazata iya misalta yadda take Jin dadin laulausan harshensa da lips dinsa ba , gbdy ya mantar daita abinda ya faru , ta narke masa ta kamo lip's dinsa tana tsotsa cikin natsuwa tana fitar da numfashi wanda ke cike da tsananin sha'awa mika take tana banqaro masa qirji tana Jin kamar ta kamo hannunsa ta daura akan nipples dinta ,shi kuwa sai sake tarairayota jikinsa yake sun kamkame juna sosai suna tsotsan bakin juna kmr zasu cinye junansu . Qarar knowking din kofar d'akinsa da ake ya dawo daita haiyacinta, sosai ta bud'e idanunta har lokacin yaki sakar mata baki yana tsotsa kmr wani tsohon maye , shiru tayi tana kallonsa tana nazarinsa da tunani , lokaci guda komai ya dawo mata ,a hankali ta fara k'okarin raba bakinta da nashi ,ya bude idanunshi dake runtse ya sanya cikin nata , cikin tsananin damuwa da bacin rai ta fixge jikinta ta sauko daga jikinsa tana aika masa da mugun kallo, ta kasa cewa dashi komai illa hawaye da suka shiga zubowa daga idanunta. ta nuna shi da d'an yatsanta " a she da gaske Kai armrobbers ne kmr yadda zuciyata ta sha hasasho min ?. "Lalai ka cika tantiri da bai san darajan kanshi ba ,kayi sata ka bi matan banza ga shaye shaye duk Kai kad'ai ? Allah ya Isa tsakanina da Kai da ka raboni da iyayena byn kayi musu fashin makudan kudade ",ya Kai hannunsa zai rikota ta matsa baya da sauri tana cewa "karka sake ka ta'ba min jiki ,ko ance maka jikina iri na wad'an can matan banzar daka saba muamula dasu ne ? Yayi shiru kawai yana kallon karamin bakinta da take motsasu a hankali ,"dan iskan banza lalataccen banza , inshallahu duk abinda kayi min sai anyi da kannenka ta karasa maganar tana sheshekar kuka .har lokacin shiru yayi yana sauraronta idan ransa yay dubu to a bace yake, tunda yake babu macen data taba kallon idanunshi tayi masa irin zagin da ta masa, yau shine Karo na biyu data zagesa ,a hankali ta fara tafiya tana kuka ,d'aga ka'fafunta take da kayr tana layi cikin zafin nama ya fito daga d'akin yaga tana tafiya cikin rashin kuzari taku uku yayi ya fixgota ya had'e ta da jikinsa ya nufo d'akin daya bata ya matse gam ajikinsa sai data saki qara mai sauti "shiiiiii ..." ki yiwa mutane shiru yar rainin hankali kawai idan ba haka ba na ganar dake kuskuren ki yanzu "ni ka sakeni gidanmu zani wallahi bazan qara Koda second daya acikin gidan nan ba , bazan iya cigaba da zama cikin yanfashi ba ,yan iska kawai masu bin matan baza da shaye shaye ,yau ko sama da kasa zasu had'e sai na bar gidan nan...... ". "karki qara kirana da dan iska dan banyi iskanci dake ba idan Kuma nayi iskanci dake ne dan na tabbata d'an iska agurinki sai na aikata yanxu ? tana jin haka ta soma kokuwar kwatar kanta tana dukan qirjinsa "ni ka kaini gidanmu wallahi bazan zauna ba " wani irin matsa yayi mata ya cafke bakinta ya shiga tsotsa yana yawo da harshensa a koina acikin bakinta yana kokari bude zip din rigarta ,sosai ta tsorata ta kidime dukansa ta shiga yi da iyakacin karfinta tana ihun neman d'auki bakinta ya saki ya wanketa da wani lafiyayyen marin da yasa ta tsaya cak tana dubansa hawaye na gangarowa akan quncinta "kina hauka ne ? "Wallahi idan naga dama sai nayi abinda kike kirana dashi naga abinda zakiyi "ko kina tunanin kinfi karfina ne ?"Koni sa'anki ne da zaki dinga farfad'a min abinda kika ga dama ? "tun girmana byn mahaifiyata babu mai kallon kwayar idanuna ya fad'a min maganar daya ga dama ban ci ubansa ba , dan haka ki shiga hankalinki tun wuri ki dawo natsuwarki jaguwa ba kamar sauran Maza bane "idan naso zan iya komai dake Kuma baki Isa ki hana ba dan rashin kamun kanki a fili yake Kuma kema kina son iskancin ai da zarar an ta'baki zaki fara narkewa mutane , idan iskanci nake so akwai mata bila'adadin da ko kyauta nace Ina so zanyi having sex dasu zasu bani na kwana Ina Abu daya dasu kyauta babu raki sai sambarka ,ki sani jikinki baya gabana bare kiyi tunanin zan iya aikata wani abu dake , ki kiyaye bakinki ki San abinda zaki dinga fada min , abinda kika gani ko kikaji shine asalin adnan da kike son sani ,Adnan na fashi ne " yana gama fad'ar haka ya hankad'ata tayi baya zata fad'i tayi saurin dafe abun mirrow tana fitar da hawaye mai zafi ya juya da sauri ya bar d'akin .ta zube kasa tare da rutsa kuka mai ciwo wanda take Jin zafinsu da rad'ad'insu har cikin kahon zuciyarta wannan abu da ciwo yake acikin zuciyarta, ta kamu da matsanacin soyayyar d'an fashi wannan wani ciwo ne da mikinsa zai dangwama yana azabtar da zuciya ". A hankali ya shiga d'akinsa Kai tsaye had'ad'd'en bayinsa ya nufa ya tsaya gaban mirrow Wanda ke hade da washing hand basing ya fara wanke fuskarsa a hankali qirjinsa na wani irin bugawa da karfin gaske , sai da yayi minti biyar duke sannan ya d'ago fuskarsa kwance da ruwa, fuskar nan nashi a had'e tamkar hadari ya tsurawa mirrow bayin Idanunsa yana kallon kyakkyawar fuskarsa yana zurfafa tunanin yadda zai yi da tanweer arayuwarsa shi kansa ya fahimci yarinyar ta fara tasiri a zuciyarsa amman zai yakiceta ta karfin tsiya .a naste ya soma daga kafafunsa ya fito zuwa falonsa ya karasa gaban fridge ya bude ya tsurawa lemunka dake jere idanunshi yayinda zuciyarsa ke tafarfasa da quna baya jin daya daga cikin lemunka zasu sanyaya masa zuciya yana Jin kamar yasa akawo msa giya mai sanyi ya kwankwad'a ko zuciyarsa zatayi sanyi ,sai yanzu yake nadamar sanin ko shi waye da tayi shiru yayi agurin yana tunanin mafuta ." Ita Kuwa tanweer sai data ci kuka mai isarta sannan ta tashi ta fad'a bayi ta cika bathtub da ruwa ta shiga ta kwanta lamo cikin ruwa tana sauke ajiyar zuciya ta d'auki tsawon lokaci tana tunanin yadda zata gudu ta bar gidan "idan na tafi ya zanyi da matsanacin soyayyar da nake masa ?tsaki taja" soyayyar banza karki yarda ki biyewa wata soyayya ki cutar da kanki ,a yanzu tsana ce ya kamata ya maye gurbin soyayyar, ta dade acikin bayin sannan ta fito daf da magariba , yana shigowa tana fitowa daga bayi ya tsaya ajikin kofa d'akin yana aika mata da wani irin kallo me kashe gabobin jiki ,kallonta yake yana kallon santala santalar cinyoyinta dake fitar da sheki . a hankali yayiwa Kansa mazauni agefen gado tare da jingina rabin jikinsa da filo yayi mugun tsura mata Ido , kallo d'aya tayi masa ta d'auke idanunta akansa qirjinta na wani irin bugawa da karfin gaske ,a halin yanzu kallosa ma storon yake bata ko ma tace bata qaunar ganinsa kyawun dan maciji garesa tunda babu hali , cikin sauri ta d'auki kayanta ta sake shiga bayi. shiru yayi zaune yana kallon d'akin har kusan bakwai da wani abu bata fita ba , ganin bata da niyyar fitowa ga lokacin sallah na ƙoƙarin wucewa ya tashi ya fice .." ***** Da misalin karfe tara na dare ya shigo d'akin sanye da kananan kaya army green riga da wando three quarter ,kafafunsa sanye da farin silifas , hannunsa d'aure da agogon silver sai kamshi jikinsa yake fitarwa , ya kawo mata abinci ya ajiye akan table zai fita tace "dama ka dawo ka d'auki d'an iskan abincinka dan wallahi bazan ci ba gara na mutu da yunwa dana Kara cin abun hannun dan fashi." banza yay mata tare da jan tsaki ya sake d'aga kafafunsa yana soke hannunsa cikin aljihu "dan Allah karki ci idan yunwa ta kasheki bani da hasara, ni mu hudu ne agurin mahaifiyata kefa ? ya karasa maganar tare da juyowa gbdy ya fuskanceta sosai , Ido cikin Ido suke kallon kwayar idanun junansu " idan kin mutu iyayenki kikawa hasara sannan karki dauka idan kin mutu ni jaguwa zan kaiwa iyayenki gawarki , no a ruwan teku zan watsaki kifaye suyi wuf da gangar jikinki ". Ai ko gama rufe baki bai yi ba ta bare baki ta fara kukan shagwa'ba "Allah ya Isa tsakanina da Kai mugu azalumin sai Allah ya saka min ". bai sake saurarata ba ya kama gabansa yana jan dogon tsaki ." Bangaren ammi kuwa har qarfe goma saura na dare tana jiran Kiran Adnan dinta da yace ta jirashi kome dare kar tayi bacci zai kira ,ta tashi daga falonta ta shiga dakinta dan tuni yaranta sun shige d'akinsu ta fara shirin bacci har ta gama shirin bacci bata ga Kiran Adnan dinta ba tai shiru tana tunaninsa "ai har yanzu da sauran lokaci bari naga bugawar 11 idan bai kirani ba sai na kirasa ".ta kwanta akan gado tana ambaton sunan Allah kwanciyarta ke da wuya sai ga kiransa ya shigo ta d'auka had'e da sallama byn ya amsa "tace yanzu na gama maganarka a zuciyata , "okay fatan dai Lafiya yasu shafiq da hally "duk muna lafiya ya aikin ? "Alhamdulillah ammina yau dai naji jiki sosai , gbdy jikina ciwo yake kamar na taho gida "ai kaga irinta shiyasa kaga na damu kayi aure Adnan bamu da lokaci idan kaji ance babu lokaci to mutuwa ake nufi zata iya zuwa ma mutun Ako wani lokaci ,baka rasa komai ba , Allah ya rufa maka asirin da zaka iya ajiye mata hud'u a karkashinka me yasa bazakayi ba ?",zanyi ammin inshallahu nan kusa "ko na nemo maka mata ?shiru yayi ya kasa ce mata "eh ! sannan ya kasa cewa a'a "Kayi shiru kana jina idan na nemo maka ne sai na bazama ko cikin ya'yan kawaye da dangi ne na nema irin wacce nake so ? murmushin gefen baki yayi kana yace "duk yadda kikayi daidai ne ammina zabinki abun so ne , hira sukayi sosai na tsakanin uwa da d'a Wanda hakan ya sanyaya zuciyarsa ya dan ji damuwarsa ta Kau, sun dan jima suna hira sannan sukayi sallama ." ******* zahra basu Isa garin Edo ba sai gurin karfe goma da wani Abu na dare kasancewar motarsu bata samu passger da wuri ba gashi motar tayita tsayawa a hanya dan haka basu yi tunanin zuwa gurin boka ba sai suka kama hotel , washegari kuwa karfe shida a gidan boka tayi musu, tunda suka shiga cikin gidan bokan gaban Zahra ke fad'uwa , sun iske mutane dayawa da manya motoci parke a haraban gurin ta sha mamaki ganin lokacin da suka zo amman still sai da suka tarar da mutane ,suka k'arasa gurin amsar kati suka amsa suka samu guri suka zauna suna tautauna akan matsalarta , a hankali har layi ya kawo kansu suka mike suka nufi d'akin da bokan yake aikinsa , da baya da baya suka shiga wanda haka dokarsa take ba'a shiga ta gaba sai da baya . babu komai ajikin bokan sai wani gaye da yasa ya rufe gabansa dashi suna k'arasa shiga cikin d'akin suka fuskancesa sannan suka buga kafarsu na hagu sau uku wanda shima kaida ne ga duk wanda yazo sai yayi. da hannu yayi musu alama da gurin zama suka zauna shi kuma ya fuskanci gunki dake daskare a gefensa mai yatsu bila'adadin fuskar gunki kamar na aljanu gbdy ilahirin jikin gunki jini ne kuma na mutane . Blessing ta bud'e baki zata fara masa bayani ya d'aga mata hannu "karki fara cewa komai ni ne shad'anin boka, bokan da baya gudun mutuwa sai dai mutuwa ta gujeshi, bokan da ba'a fad'awa abinda zai faru sai dai ya fad'a "kin kawo kawarki adalilin tana son ta mallaki zuciyar saurayinta wanda shi a halin yanzu zuciyarsa naga diyar minister of health ,zahra da blessing sukayi shiru gabansu na faduwa barin zahra da hankalinta yay mugu mugun tashi jin zuciyar jaguwa ta kamu da soyayyar yarinyar". "hatsabibin boka ne ni zan tabbatar da nayiwa kawarki abinda take bukata , zan biya mata bukatarta ta duniya, ya juya ya kalli zahra " zakiyi nasara akan rabashi da yarinyar amman shi da wahala ki mallakesa kamar yadda kike so , domin kuwa wannan mutumi ya wuce da tunaninki yana da hatsarin tunkara domin kuwa akwai tsari mai karfi ajikinsa , kafafunsa yafi naki tsawo ,Inda ya taka har ki mutu kafafunki bazasu taka ba . " "yanzu boka ya za'a yi kenan wallahi idan ban mallakesa ba zan iya mutuwa sannan babban burina na rabashi da yarinyar nan koda diyar talaka ce bare diyar mai kudi. sai daya numfasa sannan yace " na fada miki bazaki mallakesa ba sai dai ki rabashi da yarinyar ,Kuma aikin da za'a rabasu na bukatar budurwar wacce bata taba aikata zina ba Kuma an yi nasara domin kuwa yarinyar budurwa ce wani nmj bai taba amfani daita ba ,Ina tabbatar miki muddin ya kusancenta zaki iya rabasu zai dai ya saurareki amman ba zakiyi yadda kika ga dama dashi ba yana gama fad'ar haka yace "me kika gani ayi aikin ko abari? " hankalinta a matukar tashe tace "yanzu boka babu wani mafuta sai wannan ?" wallahi Ina matukar kishin Adnan bazan so ya rabi wata mace ba byn ni "wannan ne kawai hanya mafi sauki Shima din ba shine zai Kai Kansa gareta ba itace zata Kai masa kanta , Kinga wannan saurayin naki akwai abubuwa da yawa akansa shiyasa ma ya rufe ma Kansa taurari dan kar mutane su san ko waye shi yana kaiwa nan yace ku tashi ku wuce "kafin sati biyu da kanki zaki kirani ki bani labarin cigaba da aka samu ta bud'e jakarta ta dibo kudi masu yawa zata ajiye a gabansa ya nuna mata gurin gunkinsa , nan taga wata tukuyar tsafi daskare da jini ta saka kudin ,jiki a sanyaye suka baro gurin boka zuciyar Zahra cike da matsanacin kishi "gsky banji dadin wannan aikin ba nifa banason ya kusance kowace mace byn ni , yanzu ance dole sai ya kusanci yarinyar nan Kuma gashi budurwa ce Kinsa amsar budurcin mace akwai tsayawa arai . "ki kwantar da hankaliki Zahra kibi maganar boka Inda akwai wata mafutar byn wannan zai miki ,ke yanzu ma meye abun d'aga hankali dan ya kusancenta ke da zai dawo hannunki "wani zai dawo hannuna ko baki ji abinda bokan yace ba ? cewa fa yayi bazan mallakesa ba ni wallahi dama na hakura da aikin nan ta karasa maganar tana yastina fuska ." "Dan Allah kawata ki cire kishin nan a ranki mude bukatarmu ta biya ya rabu da yarinyar shine abinda muke so , har suka k'araso tasha magana daya dai suke yi blessing na kokarin shawo kan Zahra , shiru zahra tai taki cewa komai zuciyarta na tuttukin bakinciki Adnan zai kusanci tanweer Kuma shi zai amshi budurcinta. bangaren tanweer kuwa taki cin abinci, yadda ya kawo mata abincin jiya haka ya fitar dashi bata ci ba ,ai ko shima ya hau dokin zuciya yaki bin ta kanta bare ya rarrasheta ." duk yadda blessing ke Jan zahra da hira acikin mota ta kasa cewa komai har suka sauka a lagos kowacce ta kama gabanta gbdy Zahra ta kasa samun kwanciyar hankali sam bata ji zata iya wannan kasadar sai tayi kmr ta kira boka tace ta fasa aikin sai Kuma ta fasa ." ***** Zaune jaguwa yake cikin baban falonsa system ne a gabansa yana aiki eku ya shigo tare da rusunawa ya gaishesa ya amsa batare daya d'ago ba eku ya soma magana cike da ladabi "boss kamar ka manta da wancan mutumin " Jaguwa ya d'ago ya kallesa a tsanake yana bukatar qarin bayani "wancan mutumin dakace mu dauko a Rita Lori hotel mu killace maka shi " sai lokacin jaguwa ya tuna ya lumshe idanunshi "Yana Ina ne ?"yana boys quarter ya gyada Kanshi kawai ya cigaba da abinda yake eku bai wuce ba sai da jaguwa ya gama abinda yake ya mike yana tafiya kamar baya son taka kasa yayinda eku ke biye dashi har suka k'araso bakin kofar d'akin da alqali yake , eku yayi saurin bude masa kofar d'akin , alqali najin motsin mutane ya shiga zare Ido jaguwa ya tsura masa Ido ya rame sosai rama ta tashin hankali acikin kwana biyu da yayi wanda idan ka kallesa bazaka sake marmarin kallonsa ba duk ya fita haiyacinsa, zaune yake jugun hannunwansa da kafafunsa duk kulle su da handcuff kamar wanda yake prison a hankali jaguwa ya shiga Taku a hankali yana masa wani wulakantaccen kallo sannan ya tsaya a tsakiyar d'akin yana cewa"waye Kai menene yasa kake bibiyata ?alqali da bakinsa ya bushe sosai ya fara magana cikin wahala "babu dalilin da yasa na bibiyeka ya karasa maganar cikin tsananin tashin hankali . "waye Kai ?"shiru alqali yayi ya kasa cewa komai jaguwa ya juya ya soma tafiya "Ina ganin azabar yunwar da'aka masa bai ishesa ba ka cigaba da barinsa babu ci babu sha har ya zamo sanadinsa " alqali wanda muryarsa ta fara dashewa babu karfi a tattare dashi yace "kayiwa Allah kayi hakuri na tuba "jaguwa ya cigaba da tafiya batare da juyo ba "idan na fada maka bazaka kasheni ba ?"yayi masa bmbyr a gigice cak jaguwa ya tsaya tare da goya hannuwansa duka a baya ya juyo ya tsura masa Ido alamun yana sauraronsa "ni ..ni ...sai Kuma yayi shiru yaji tsoron sheida masa cewar shi din jami'in sirri ne " kayi hakuri dan Allah ka tausaya min nayi kuskure bazan sake ba "runtse idanu jaguwa yayi ,ba dan baya son aikata kissa a rayuwarsa ba da babu shakka da sai ya shake wuyan wannan mutumin da hanunsa har sai ya mutu "kaga nayi kama da wanda za'a bibiyi rayuwarsa for the last time ka fad'a min wanda yasa ka bibiyeni? yayi masa tmbyr yana hade fuskarsa kmr hadari. shiru alqali yay ya kasa magana Dan Bai San abinda zai ce ba har kusan minti biyar Yana tsaye yana jiransa ,eku ya Ciro karamar pestol ya saita gefen brain dinsa "na baka minti biyu ka fadi Wanda ya sakaka kafin na tarwatsa brain dinka na aikaka lahira "wa ..wallahi babu kowa Ina tafiya ne na gansa tare da yarinyar minister of health da ake nema shine na dinga binsa a baya naga Inda zashi daita wallahi byn wannan babu Wanda ya aikoni . "ka cigaba da ajiyarsa anan har sanda zai fadi gskiyar wanda ya aikosa sannan ka ciyar dashi da gari zalla da ruwa ,ruwan ma kwatan tea cup haka ma gari muddin yayi wata bai fadi Wanda ya aikosa ba ka tashesa aiki yana gama fad'ar haka ya fice daga daki haka ma eku ya nufi kofar fita kmr wani zautacce alqali ya rarrafa da gwiwawinsa yana k'okarin riko ka'fafun eku Amman Ina tuni ya fice ya maida kofar ya rufe cikin rashin tausayawa, hawayen danasani suka silalowa alqali ya fara zubar da hawaye yana adduar Neman mafuta "me yasa ka biyosa gashi ka jefa rayuwarka cikin hatsari kuka yake sosai kamar karamin yaro." ****** "Wai waye wannna jaguwa din ne ? waye km ?.gbdy sai da tanko gote ya kira sunayensu d'aya bayan d'aya ka amsa min tambayata boka " ya san sunansu ne a bakin wasu daga cikin mufukan' yansanda da sukayi attacking dinsu a wancan satin ". shiru bokansa yayi yana dube dube acikin kasa ,abubuwa da yawa ya gani akan jaguwa km abun ya balain tsoratar dashi dan har wani gumi ya had'a da kyar yayi jarumtar yin magana "wannan yaron da Jamar'sa rikakkun y'an fashi da makami ne da suka ga gari kowa acikin garin nan yana da karfin da zai iya karawa da kowa acikin garin nan ,haka yana da karfin da zai iya shiga duk Inda yaso yayi sata batare da an dakatar dashi ba , yafi karfin kowa duk yadda kake tunanin yan fashi sun zarta tunaninka basa ji basa gani akan aikinsu sai dai abinda na gani a dubana shi jaguwa yana fanshinsa ne akan masu kudi da azzaluman kasar nan , yana da hatsarin fuskanta it's not easy to be known as the CEO of armerobber's association . wannan ya wuce da tunaninka ranka shi dade karka bata lokacinka gurin sanin ko shi waye ko matakin d'auka akanshi tunda har ya barka da ranka da lafiyarka sai mu godewa Allah domin shifa satarsa me dalili ne Kuma ya dade acikin harkar Kuma shi kad'ai yasan abinda ya taka wanda yasa ya gagari kasa da kasa har da jami'an tsaro suka kasa kamashi tanko gote ya numfasa kana yace "zan so yayi aiki a karkashina domin irinsa nake nema "bazai had'a Kai da Kai ba dan baya zalinci burinsa ya taimakawa talakawa marasa galihu Kai Kuma burinka ka danne hakin mutane da talakawa "wai boka ya kake min magana haka ne ? " kayi wani Abu da zai kawo kanshi gareni "babu abinda zan iyayi domin duba taurarinsa ma kawai zai iya sa mutun cikin tashin hankali, kaima idan baka cire hannunka akansa ba zaka iya rasa komai naka jin abinda boka yace yasa tanko gote shiga damuwa bai sake cewa komai ba ya kakkabe bababan rigarsa ya baro gurin boka da zumar zai nemi had'in kan jaguwa ta kowani hali ". ***** Jaguwa na zaune tare da abokinsa da yaransa a gurin shakatawarsa gabansu kwalban giya ne yayinda kowannensu hannunsa ke rike da karan sigari har jaguwa suna tautaunawa akan sabon aikin da zasu fita zuwa garin Ogun state sai ga me gadinsa ya rusuna ya gaishesa tare da cewa "ga wannan dattijon daya zo neman taimakonka ya dawo ranka shi dade" "shi da nace ya dawo karshen sati amman dai shigo dashi kawai " mai gadi ya juya da sauri jaguwa ya kashe sigarin hannunsa dan yana matukar jin kunyar wani yaga yana shan sigari eku tattara gurin nan kafin azo da dattijon nan take yabi umarninsa .ko cikakken minti biyar ba'a yi ba sai ga me gadi ya dawo tare da mutumin da yaronsa wanda bai wuce shekara talatin ba dattinjo na kokarin rusunawa jaguwa ya tsaidashi yana nuna masa gurin zama "ka zauna baba dattijon ya zauna a Inda ya nuna masa yana rawar jiki, gbdy su jubi suka gaishesa ya amsa yana Saka musu albarka "d'ana ga yarona nazo dashi "jaguwa ya waigo ya kalli Inda yaron yake tsaye cikin wasu kod'ad'un kaya marasa fasali da sauri matashin saurayin ya dan rusuna ya gaishesa ya amsa da Kai tare da cewa " ya sunanka sannan wani course ka karanta ? " sunana aliyu Ahmed abinda na karanta lissafi wato accounting .ya bashi amsa cike da girmama. shiru jaguwa yayi yana nazarin yaro kafin daga baya yace "shikenan zaka zauna damu ka zama dan aikenmu kafin lokacin da zan samo maka aiki inshallahu , dattijon najin haka ya fara hawaye yana godiya " na gode na gode Allah yayi maka albarka "karka damu baba mu daman aikinmu kenan taimakawa marasa shi ,aiki kuwa ka fara hasasho ganinsa cikin jerin ma'akatan banking kasar nan yana gama fad'ar haka yasa aka dibo kudi masu yawa aka bawa dattijon "baba ga wannan kudin kaje dashi kayi bukatunka dasu, sosai dattinjo ya zube yana godiya kafin daga baya yay sallama dasu ya wuce ya bar d'ansa ." ****** D'akin taro ne dake cike da manyan jami'an tsoro kowannensu sanye da kankinsu na aiki police, yayinda gabansu ruwan roba ne mai sanyi da abun magana a hankali cp ya fara magana cikin tsadaddan turancinsa " Daga ashirin da biyar ga watan daya na wannan shekarar ta 2021 zuwa ga karshen shekarar shadaya da muke ciki an samu farmarki ta'addanci a qalla ashirin da biyar a cikin garin nan, duk da k'okarin da jami'an tsoro keyi akan suga sun kama wadan nan yan fashi abun ya faskara wanda ni a nawa tunanin ina ganin akwai manyan kasan nan dake mara musu baya, taya zamu samu nasarar kama wannan mutumin dake jagoransu wanda shi ke shirya komai na ta'addanci ? cp ya karasa maganar yana kallon hoton jaguwa dake ajiye akan makeken table din gabansa ." yanzu haka wannan shine tantiri na biyu da ake nema acikin kasar nan idan kuma acikin garin nan ne shine na daya , jaguwa kenan duk wani sata da'ake wa manyan kasar nan da yan siyasa da hannunsa aciki abun mamaki yadda wasu daga cikinmu suke bashi kariya ta hanyar sanar masa da halin da'ake aciki, a offishin hukumar tsoro kuma suna yi masa duk wani alfarma daidai da wani mai fada aji a kasar nan ". shi din dan ta'addanci ne kuma dan fashi da makami ne Kuma gashi yanzu yayi garkuwa da diyar minister shi din mutun ne me tsananin kyautatawa jama'a da tsananin tsoro allah da tausayi duk inda akace taimako zai bada yana da tsananin tausayin marasa shi sannan baya son zalinci yana daukarwa wadan da aka zalinta fansa idan gwanati taki yin komai, sai dai duk da hakan shi din babban me laifi ne agurin hukumar kasar nan yana zaune a unguwar magodo no 20 duk da ba nan kadai bane maboyarsa yana da gidaje dabam dabam , wadan nan bayanai da inda zaa samesu duka gasu nan a rubuce IPO investigation police officer ne ya rubutosu ". taya zamu samu nasarar kamasu ? ya karasa maganar yana daukar file din gabansa ya tsura masa ido ." Cp na yin shiru mataimakinsa ya fara magana a natse batare daya tashi ba " wannan duk me sauki ne sir tunda a halin yanzu maikacinmu ya Dade da shiga jikinsa dan haka duk halin da suke ciki zai zo mana cikin sauki, kaga kamasu bazai mana wahala ba duk wuya duk runtse sai mun ga bayansa domin bazamu marawa taaddancin da suke ma kasar nan baya ba, zamu bukaci ganin an kamashi cikin kankanin lokaci ya karasa maganar yana duban wanda ya turawa jaguwa jami'in sirri "dcp baba abare wanda aka kira da haka yace "yes sir " ka tabbatar kasa ya shiga jikinsa sosai ta yadda zaa tattara duk wani mahimman bayanai akansa ya gabatar mana dasu da wuri "yes sir kace masa ya kiyaye da kyau domin shi din mutun ne mai hatsari sosai "inshallahu sir zanyi kokarin kuma zamuyi nasara kamar sauran lokutan baya a hankali suka cigaba da tautaunawa akan yadda zasu samu nasarar kama jaguwa da yaransa daga karshe cp ya sallamesu, kowanne ya kama gabansa." ****** Tanweer na kwance tana bacci taji kamar an tsinkareta zumbur ta mike zaune ta bud'e idanunta wani irin abu taji yana mata yawo a gabad'aya ilahirin jikinta tsigar jikinta suka dinga mikewa kasanta ya dinga cuking dinta, ta kunna wutan d'akin tare da kallon bango karfe d'aya daidai ta koma ta kwanta sanyi ac na ratsata, idanun ta lumshe ta takure jikinta guri d'aya wani irin matsanacin sha'awa ce ta dinga bijiro mata tana bin lungu da Sako na jikinta tay mika tana matsi ka'fafunta. Byn mintuna ashirin ta sauko daga kan bed ta shiga bayi ta watsa ruwa ta fito ta canza kaya zuwa na bacci kasa koma wa tayi ta kwanta ta mike ta shiga zariya ta shafa gabanta sha'awar sai sake bijiro mata take tana Jin idan baa kusanceta ba zata iya mutuwa fitowa tai ta nufi kofar d'akin jaguwa tana k'arasawa ta Murda handle din kofar taci sa'a kofar a Bude take . A hankali ta bud'e d'akin duhu ta kunna wutar d'akin bata gansa a falon ba kawai ta nufi bedroom dinsa, Shima duhu sai kamshi dadd'adan turarensa ke tashi , hannu tasa ta kunna wutar d'akin kwance ta gansa akan makeken gadonsa Kiran itly yana sharar bacci hankalinsa kwance daga shi sai plan pant makale da cinyarsa binsa tayi da wani mayataccen kallo yayinda muguwar shawa ta sake tsargamata ta tsurawa joystick dinsa dake mike Ido, ganin joystick dinsa yasa ta qara fita haiyacinta ta nemi natsuwarta ta rasa ji take muddin Bai kusanceta ba zuciyarta zata buga. a hankali ta soma cire rigar baccin jikinta tai wurgi dashi ta saura Babu koma ajikinta ta kwanta a faffadan qirjinsa ta had'e bakinsu guri d'aya ta fara tsotsa yayinda hannunta ke kan joystick dinsa tana murzawa . a matukar gigice ya farka daga bacci yana dubanta sannan yayi k'okarin janye jikinsa yana watsa mata wani kallo "meye haka kina hauka ne ko kin fara shaye shaye ne? "ko d'aya ban fara shan komai ba taimaka min zaka yi dan Allah ",da me zan taimaka miki? "kayi having sex dani babu abinda nake muradi a halin yanzu kamar ka kusanceni , joystick dinka kawai nake bukatar naji ajikina ta fad'a tana zubewa ajikinsa .." Mmn sudai 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan a tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686 alert domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️15 ......Zaro idanuwanshi yayi yana kallonta cike da mamakinta ,a matukar bukace ta Kai fuskarta tsakiyar qirjinsa tana sauke wahalalle numfashi tana shinshina kwantaccen sumar dake kwance agirjinsa ,wani irin yanayi ya tsinci kanshi ciki mai wuyar misaltuwa, ya lumshe kyawawan idanuwanshi qirjinsa na bugawa da mugun karfi tamkar ana buga masa guduma , shigewa jikinsa ta sake yi wannan karon fuskarta kwance da tashin hankali ta dinga ta'bo wasu wurare a sansar jikinsa wanda ke sake kunno masa wutar shaawarsa , take jikinsa ya kama rawa qwaqwaluwarsa so take ta tsaya ta daina aiki sai dai yay jarumtar hana hakan faruwa . ita Kuwa Jin yayi shiru yasa ta sake shige masa sosai ta soma k'okarin rabashi da pant din jikinsa ." wata irin razananniyar tsawa ya buga mata wanda yasa jikinta ya kama rawa take hankalinta ya tashi, ta kamkamesa tana cewa "please Adnan ka taimakeni wallahi Ina cikin wani hali idan baka kusanceni ba zan iya mutuwa ta k'arasa maganar zuciyarta na rawa take Kuma sai hawaye sharrrr ..... ya soma silalowa akan quncinta wata mummunar fad'uwar gaba ta ziyarcesa tsoro da fargaba suka mamayesa baya raba d'ayan biyu akwai abinda ke tattare daita mai muni "gbdy tausayinta ya kama shi dan gbdy yanayinta ya sauya ta dawo tamkar ba ita ba , kimanin minti ashirin ta d'auka tana makale dashi taki barin jikinsa, gbdy ma bata da alamun zata barshi burinta kawai ya kusanceta dan sai kuka take masa tana rokonsa Jikinsa na kyarma ya Kai hannunwansa duka ya kamo fuskarta ya had'e da nashi yana busa mata numfashinsa da iskar bakinsa muryarsa a tsarke ya soma mgn "tanweer ! "shiru tayi taki amsa masa tana shakar numfashinsa dake sake dagula mata lissafi " meke faruwa dake ? ya tambayeta wannan karon kanta ta samu damar girgiza masa ," dan Allah ki dawo natsuwarki bazan iya abinda kike bukata atare dani ba".shiru tayi tana kallon cikin kwayar idanunshi batare da tace masa komai ba dan zuwa wannan lokacin bazata iya magana ba burinta kawai ta jishi acikin jikinta yana having sex daita shima har lokacin idanunshi na cikin nata yana son ya karanci gaskiyar halin da take ciki, iskanci ne ko kuwa wani al'amari ne dabam ?". "da kyar ya sake fixgo magana "me yasa muna zaune lafiya zaki zo mana da wannan al'mari mai girma ?" me yasa kike son tayar mana da hankali? "Idan kina son na maidake gidanku ne wallahi zan mayar dake ba sai kin d'aga min hankali ba ya numfasa kana ya cigaba da mgn " banason ki cutu ne yasa kikaga na cigaba da rikeki agurina , banason wancan azalumin mutumin ya cutar dake duk da bana sonki bazan so na ganki cikin tsananin damuwa ba ."ta d'ago idanunta da suka canza kala tare da zubar da ruwan hawaye tace "Adnan ni ba dan Ka mayar dani gida bane ni dai kawai na jika ajikina ka kusanceni dan Allah , wallahi Ina tabbatar maka muddin baka kusanceni a yanzu ba zan mutu , zan mutu na bar maka duniya ....... " kiyi aiki da tunaninki mana ki fahimci illar abinda kike son na aikata dake har yau bud'e Idanuna da muguwar zuciyata bata ta'ba kusantar macen da bata ta'ba sanin nmj ba , duk matan dana kusanta daman can a lalace na gansu ke kuwa fa ?" tanweer bakin san maza ba Kuma bazan zamo mutun na farko da zai keta miki haddi ba ." cikin mugun firgici ta mike tsaye tamkar mahaukaciya duk gashin kanta ya hargitse ta soma dube dube acikin d'akin a hankali idanunta suka Kai kan dress mirror dinsa ,karamar bindigarsa ta gani ajiye a natse ya bi Inda take kallo nan take ya fahimci abinda take son aiakatawa dan haka da sauri ya soma k'okarin durowa daga kan bed sai dai kafin ya sauko har ta Isa ta d'auki bindigar ta saita gefen brain dinta dashi tana haki kamar wacce tayi gudun ceton rai "kana qara taku d'aya zan harbe kaina".Jin abinda tace yasa ya kame guri d'aya ya kasa kwakwaran motsi, ya tsura mata Ido yana neman yadda zai amshi bindigar a hannunta dan ba shi da tabbatacin babu harsashi aciki .ita Kuwa tanweer wani dishi dishi take gani acikin idanunta , yayinda a hankali take Jin kanta na juyawa bud'e idanunta tayi da kyau tana kallonsa tare da cije lip's dinta da karfi "kaga malam zaka min abinda na bukata ko kuwa na aika kaina lahira cikin sauki dan nasan muddin baka yi abinda nace ba mutuwa zanyi cikin wahala ?.bai ce mata Komai ba illa kallonta da ya cigaba da yi qirjinsa da zuciyarsa na tafarfasa, jikinsa babu kuzari ya sauko daga kan bed zuciyarsa na cigaba da tafarfasa har ya kusan Kaiwa kofar fita ta biyosa da sauri ta sha gabansa tana sauke numfashi "Ina zaka tafi ka barni ?" wallahi da gaske nake zan kashe kaina ." "kafin ki kashe kanki ki fara kasheni ya cire bakin bindigar akanta ya saita a qirjinsa daidai saitin zuciyarsa "ki harbeni ya fad'a a tsawace yana zaro mata Ido " shiru tayi tana kallonsa cikin tsananin tashin hankali , yadda take kallonsa a hargitse haka shima yake kallonta cikin tsananin fushi "kin tsaya kina kallona ki harbeni mana alabashi idan na mutu sai ki kashe kanki , kin d'auka zaki tsoratani da mutuwa ne ? bari kiji na fad'a miki babu tsoron mutuwa acikin zuciyar adnan domin yasan ko ba jima ko ba dade zai mutu , koma nace tana bibiyata a kowani lokaci domin kuwa idan ban mutu a gida ba zan iya mutuwa akan titi dan haka ki kasheni kawai idan shine mafuta agareki amman bazan ta'ba aikata abinda kike buka............."ai bai k'arasa maganarsa ba yaga ta d'auke bakin bindiga aqirjinsa ta maida kanta had'e da dannawa take jikinsa ya kama rawa tamkar mazari sai dai ganin tabbas babu alamun alburushi aciki yasa shi fixge bindigar a hannunta ya ɗauketa da wani gigitacen marin yana cewa "you're very stupid tanweer akan iskanci banza da wofi zaki yi k'okarin kashe kanki . "kin mance ko ke wacece ? cikin kuka tace "wacece ne ? ka fad'a min wacece ni ?ta sake tambayarsa cikin zafin zuciyata da sha'awa mai zafi , shiru yay yana mata kallon banza zuciyarsa na zafi da quna "wallahi kaji na rantse zan kashe kaina Kuma a daren nan tana gama fad'ar haka ta juya fuuuuuuuu zata bar d'akin ya fixgota da karfi ya sake ɗauketa da mari har biyu ajere "wallahil Azim ki shiga hankalinki , nace ki shiga hankalinki , idan zaki kashe kanki ki bari na maidake gurin iyayenki idan akwai abinda yafi kisan Kai kiyi agurinsu tanweer wannan ba damuwata bace yayi mgnr a matukar tsawace yana nunata da yatsansa yana huci "bani bindigar ya fad'a tare da mika mata hannunsa madadin ta bashi bindigar hannunta kamar yadda ya bukata sai tayi wugi dashi ta zube a jikinsa tana kuka . baya yayi luuuuuuu ya fad'a saman katifa sam bataji zafin marukan da yayi mata ba , ita dai buqatarta ta biya ya kusanceta ta daina jin abinda take Jin yana yawo a sansar jikinta , tana hawaye ta Kai lip's dinta kan nashi tana lasa tana shakar numfashinsa still tana kallonsa tana lissafin yadda bukatarta zata biya akanshi . " A hankali ta had'e bakinsu guri d'aya ta fara sotsa tare da kai hannunta cikin pant dinsa Kai tsaye hannunta ya sauka akan joystick dinsa me tsawo da kauri , bata tsaya 'bata lokaci ba ta fara murzawa . gbdy wani irin yaji ajikinsa jijiyon dake aiki ajikinsa suka motsa, jijiyarsa ya tashi sosai ya mike yana wani irin harbawa da sauri sauri . gbdy jikinsa yayi sanyi kmr wanda aka yiwa wanka da ruwan sanyi ,ya lumshe Idanunsa gbdy ya nemi natsuwarsa ya rasa zuciyarsa ce ta dinga narkewa tana amsar sakoninta masu burkita lisafi sai dai kuma jin zuciyarsa yake kmr zata buga dan bakinciki abinda take bukata daga garesa , hannunsa ta kamo ta d'aura kan nonuwanta wani zirrrrrrr yaji a ilahirin jikinsa tun daga yatsun ka'fafunsa yake Jin sanyin dadi na taso masa har zuwa cikin brain dinsa , a lisafinsa bai ta'ba Jin irin wannan yanayin ba da yake a yanzu , Jin tafiyar hannunta yake kamar akwai wutar lantarki ajiki adalilin fixgarsa da take izuwa muguwar shaawarta ".a hankali ya fara shafa nonuwanta Amman shi har cikin zuciyarsa iya nan kawai zai tsaya bazai d'ara daga kan haka ba ,wani numfashi ta fixgo da karfi ta fitar tana lumshe idanuwanta had'e da yin sama ta Kai masa brest dinta daidai bakinsa ." kallonta yayi tare da kamo lip's dinsa na kasa yana cizawa a hankali batare da yayi mata abinda take bukata ba ,shi kam bancin ya tabbatar da virgin ce da babu abinda zai hanashi cewa karuwanci ne ya motsa mata , shiru yayi na tsawon mintuna goma yana kallonta ta Kai hannunta fuskarshi tana goga masa brest dinta tana goge masa zufa da ke tsatsafo masa a fuskarshi sbd duk sanyin ac dake ratsa d'akin amman gumi ne ya rufeshi . a hankali ta Kai bakinta daidai kunnensa ta kira sunansa "Adnan ...!" Yana jinta yayi shiru yaki cewa komai dan yau yaga abinda yafi karfin tunaninsa , yana ganin naci da iskanci irin na zahra yau ga tanweer wacce ta doketa a komai, wani irin quna yake ji a rantsa sai dai qunar bai sa yaji tsanarta ba hasalima zallar tausayinta da shawarta ne daskare acikin zuciyarsa "Adnan !" ta sake Kiran sunansa a karo na biyu cikin sanyayyiyar muryarta kmr zatayi kuka , a hankali ya bud'e bakinsa zai amsa mata dan yaji me zata ce sai dai qunar da zuciyarsa keyi yasa ya kasa sarrafa harshensa "dan Allah kayi min abinda nake bukata wani Abu nake Jin yana yawo a ilahirin jikina da ban ta'ba jin irinsa ba a tun tsawon rayuwarta ." da zai iya kusantarta tabbas da yayi saboda tsananin shaawarta da tausayawa halin da take ciki sai dai bazai iya ba yana adduar Allah sanyayyya mata abinda take ji ajikinta ,"bazaka kusanceni ba ? ta sake tambayarsa cikin mawuyacin hali , Kansa ya girgiza mata alamun bazai yi ba , cikin sanyi murya tace "to muje ka nemo min Wanda zai yi dani ko abinda nake ji zai bar jikina " ta k'arasa maganar tana k'okari mikewa ajikinsa da karfi ya fixgota ya maidata jikinsa "kina hauka ne ?"to bazan ci ba kuma bazan Kai ki aciki ba" naunayen ajiyar zuciya ta sauke hawaye masu zafi ya zubo mata sbd ganin gbdy yanayinsa sun nuna mata bazai ci ba ,"adnan kayi mata abinda take so mana tunda itace ta bukata yar Adam ce tanweer kamar kowa dole zata bukaci nmj " zuciyarsa ta bashi wannan shawarar "Anya kuwa zan iya kusantar yar mutane bayan ita din virgin ce ?" no! no!! bazan yi ba ,bazan iya aikata hakan ba . "Amman ai abinda take so kenan ? ya sake tambayar wankakkiyar kwakwaluwarsa . shiru yayi yana kallonta yana zance zuci , ta kallesa taga har lokacin ita yake kallo yana tunani , cikin tsananin damuwa ta sake yunkurawa ta mike daga jikinsa zata sauka akan gadon taji ya fixgota da iyakacin karfinsa ya zagaye kugunta da hannunwansa duka tare da rungumeta tsam ajikinsa yana fitar da numfashi sama sama hannunsa d'aya ya zare ajikinta ya janyo blanket mai taushi ya lullu'besu yana sauke naunayen ajiyar zuciya ." bakinta ta Kai cikin kunnensa " wayyohhhly Allah Adnan baka san yadda nake ji ajikina bane shiyasa kake bata lokaci ,wallahi Ina Jin kmr mutuwa zanyi, ta'ba zuciyata kaji zafi take ,jikina zafi yake ka taimakawa rayuwata ". " it's risky , gaskiya bazan iya ba" ya fad'a yana control din Kansa dan Shima a hannu yake gashi jijiyarsa sai haniniya take ,ta yunkura zata tashi ya rike kugunta "please tanweer me yasa baki da tausayi ne ? tayi shiru tare da dunkule hannunta , ta dinga ji wani irin zafi a gbdy ilahirin jikinta kamar wacce aka zubawa barkono . ta rushe masa da kuka tana dukan qirjinsa da hannuwanta duka tana son ta mike ya matse gam "okay okay na yarda zan taimaka miki har ki samu natsuwar da kike bukata " ta lumshe idanunta sannan ta bud'e tana tsotsa jikinta dake mata zafi , shi kuwa kallon yadda take tsotsa jikinta yake ganin bai fara ba ta sake yunkurawa "sorry nace na yarda zanyi . a hankali ya fara sucking din nipples dinta yana shafa gabanta wani wahalalle numfashi ta sauke tana sake tura masa Brest dinta, kasa yayi da finger's dinsa ya shiga yawo da finger's dinsa a kasanta , gbdy ta d'auke wuta nan da nan jikinta ya shiga siyayar da ruwa, cike da faduwar gaba yay gefe da pant dinta ya soka finger's dinsa daya cikin jikinta yana yi mata a hankali ta yadda zata ji dadin da take bukata , fingering dinta yake sosai bakinsa na kan nipples dinta amman ita jijiyarsa tafi bukata taji ajikinta dan haka ta Kai hannunta ta zare pant dinsa gbdy ta daura hannunta a kan joystick dinsa tana murzawa tana sauke ajiyar zuciya bai san lokacin daya maidaita kasansa ba ya dawo Samanta yay mata rufa da faffadan qirjinsa, yayi kasa da bakinsa ya kafa a gabanta ya fara sucking dinta , wani irin nishi ta sauke da karfi ,harshensa ya dinga karkad'awa yana tsotsar kasanta kmr zai cinye gurin yana lasar ruwan dake tsiyaya." sucking dinta yake sosai cikin kwarewa yana furzar da hucin numfashi ." Ita Kuwa nishi kawai take tare da Kai hannunta cikin sumar kanshi tana yamutsawa, a hankali muryarta ta fito "Adnan ni sex nake so dan Allah I need sex kaji " Jin haka yasa ya dinga sucking dinta da sauri sauri wai a nashi dabarar tayi release ya huta da jaraban dake cinta , idanunta sun kad'a sunyi jawur tamkar gawarshin wuta tsabar abinda ke cinta tausayi take bashi baya son ya zamo silar 'bata mata rayuwa amman ita sai k'okarin kamo joystick dinsa take tana Kaiwa jikinta ,wata dabara ce ta fad'o masa ya tsaita kan kaciyarsa a gabanta nan take jikinta ya shiga rawa kamar mazari ta ware masa ka'fafunta tana manne masa ajiki tare da zagaye wuyansa da hannuwanta duka ."a hankali ya dinga goga mata kan joystick dinsa a belinta wani nishi ta shiga saukewa tare da Kara shigewa jikinsa bakinsu ta had'e guri d'aya ta kamo lips dinsa tana bashi wani hot kiss mai rikitatwa byn ta gama ta maida bakinta cikin kunnensa ta fara lasa tana karkad'a harshenta tare da hura masa iskar bakinta, ai nan take komai ya kwance masa gbdy ya Kara fita haiyacinsa Idanunsa suka rufe ya dinga Jin wani irin fellings na shigarsa da hud'a gobobin jikinsa bai san sanda ya soma shigarta ba , wani bankaro masa qirjinta tayi tana turo masa manyan dukiyar fulaninta bai tsaya wata wata ba ya cafki nipples dinta yana shigarta yana tsotsa kan nipples dinta .lokacin da zabgegiyar jijiyarsa ta gama shigarta ta saki wani qara mai sauti gbdy gidan babu Inda bai amsa kuwan sautinta ba ,yana gama shigarta wani hayaki bakinkiri ya dinga fita a fuskarta sai dai hankalinsa bai Kai gareta ba saboda fita haiyacinsa da yayi ,sannan dadin dake ratsashi yasa ya kasa barinta gashi rungume yake daita bare yaga hayakin , dadi yake ji sosai mai tsuma gabobin jiki wanda bai ta'ba ji ba , dadinta na dabam ne bai taba Jin irinsa ba "dama haka dadin budurcin yake ?yayi tmbyr acikin zuciyarsa ya Kai tsawon minti talatin akanta yana juya jijiyarsa acikin jikinta batare da yayi release ba ,ya sake kwakumeta sosai ajikinsa yana shigarta. yadda yay expecting din dadinta haka yaji koma yace ya zarta yadda ya tsammanin , joystick dinsa ya sake zurawa cikin jikinta ", wayyohhhly Allah na dadi nake ji sosai ya fad'a a fili , kema kina Jin dadi ? ya tmbyeta yana riko kugunta yana soka maka jijiyarsa yana furta " shiiiiiiiiiii ....!!!kmr mai cin yaji "ban ta'ba ci mace me dadinki ba tanweer ,da sauri da sauri ya dinga shigarta da kyau ita Kuwa numfashi ma da kyar take fitarwa dan yana shigarta komai ya kwance mata madadin taji dadi da take bukata sai wani azaban ciwo ke ratsa jikinta ta rasa a wani hali take ciki ,gbdy bata ma san wainar da yake toyawa ba a duniya take ko a lahira take bata sani ba kamkameta yayi sosai ajikinsa lokacin da zai yi release yayi saurin cire jijiyarsa yayi release a waje sai bayan daya yi release ya lura da hayakin dake fita daga fuskarta wanda zuwa lokacin numfashinta na daf da tsayawa ya daina aiki ,rashin wadataccen numfashinta bai damesa ba kamar hayakin daya gani. da sauri ya tattarota jikinsa gbdy ya tsurawa fuskarta Ido , gbdy zuwa wannan lokacin jikinta ya saki bata motsi . hankalisa a matukar tashe ya cigaba da kallon fuskarta dake fitar da hayaki yana nazarinta hankalinsa a matukar tashe ya sauko ya janyo jallabiyarsa ya zira ya d'auki d'aya daga cikin wayoyinsa ya fito daga d'akin zuwa parlour'nsa yana neman layin baba , ya kira ya kai sau uku sannan aka d'auka cikin mayen bacci da sauri jaguwa ya shiga koro masa abinda ya faru " daga can bangaren aka fara magana "wannan ai aikin sihiri ne , asiri aka yi mata ," Kasa mu ganye magariya guda bakwai idan akwai a kusa da kai sai ka karanta fatiha, ayatul kursiyu, suratul a'araf daga kan Aya ta dari da shida zuwa Aya ta dari da ashirin da biyu ,sai ka karanta suratul yunus daga aya ta sa'banin da bakwai zuwa Aya ta tamamin da biyu sai suratul kafirun kafa d'aya, falaqi da nas kafa uku uku sai ka Karanta wannan adduar allhumma rabban Nas azhibal ba'as ashfi wa'antash shafi,la shifaallah shifa'uk shifaun la yugadiru sakaman kafa uku sai ka had'a da wannan adduar bismillah urkika min kulli Shai'in kulli nafsun, allahumma yashfiyka, bismillah ukika kafa uku kayi acikin ruwa ka shafa mata a fuska safe da yamma sannan ta dinga wanka dashi a wuri mai tsafta " shiru yayi yana sauraransa har sanda ya dasa Aya, ya masa godiya sannan ya katse Kiran ya jefa wayar cikin aljihunsa ya rike kugunsa da hannu d'aya hankalinsa a tashe har lokacin gumi na cigaba da tsatsafo masa ya d'auki minti biyar yana tunanin Inda zai samu gayen magariya kafin daga baya ya nufi kofar fita daga d'akin da sauri ya nufi haraban gidan Kai tsaye Inda motarsa take ya nufa cikin hanzari , kana ganinsa kasan baya cikin natsuwarsa "Ammar ! ya kira sunan me gadinsa da karfi wanda yasa ya fito da sauri dan daman Idanunsa biyu bai yi bacci ba hakan kuma ya janyo hankalin jubi da anas dake zaune akan fararen kujeru a haraban gidan suna shaye shayensu dan su dare safiya ce garesu ,safiya kuma tamkar dare ne sai su wuni suna bacci idan ba operation zasu fita ba ." suka mike da sauri suka nufo gurinsa suna kiran sunansa a kidime "jaguwa ! " tun kafin su k'araso Inda yake har ya shiga mota ya nufi bakin get da sauri me gadi ya karasa ya bud'e masa get ya fita a guje . a kidime kowannensu ya Kalli dan'uwansa sannan suka juya da sauri suka k'arasa Inda wayoyinsu yake suka d'auka suka fara neman layinsa sai dai Kiran na shiga bai d'auka , shi kuwa jabir yana d'akinsa kwance yana baccinsa hankali kwance bai san wainar da'ake toyawa ba tunda ya kwankwad'i codin yaje ya kwanta acikin bacci ne yake jin muryarsu anas sama sama hakan yasa ya bude Idanunsa a firgice yana cewa "Lafiya meke faruwa ? " ka tashi Akwai matsala fa agidan nan jaguwa ya fita yanzu cikin tashin hankali ". da sauri ya karasa mikewa tsaye suka fito tare zuwa falon gidan "to me ke faruwa dashi ne? ya sake tambayarsu ganin yadda duk suka rud'e "wallahi bamu sani ba amman nafi tunanin ko mahaifiyarsa ce ba Lafiya ko cikin kannensa yasa ya rikice anas ya bashi amsa da hakan . hankalinsu ya tashi sosai har kamil daya dingisa ya fito daga d'akinsa gbdy suka rud'e idanunsu ya canza suka fita haiyansu suka cigaba da neman layukansa anas ne yayi nasarar samunsa yana Jin ya d'auka ya fito zuwa haraban gidan "meke faruwa jaguwa ka fita cikin tashin hankali irin haka ? "katuwar matsalace amman idan na dawo zan fad'a maka komai ," Okay to shikenan naji amman yanzu kana Ina ka dai san a irin wannan lokacin fitarka Kai kad'ai akwai matsala ka fad'a min wani titi kabi na biyoka dan bana son kana fita kai kad'ai ? Ina kan titi isolo daidai akari estate zani gida gurin ammi "okay titin akari isalo bari na biyoka yanzu sai mu hadu a gidan ko? " no !no!! kayi zamanka bazan so fitowarka kai kad'ai ba "anas yayi shiru yana sauraronsa kafin daga baya yace "okay to shikenan amman kayi driving a hankali sannan ka kula dan Allah da kyau ya katse Kiran tare da komawa ciki gurinsu jabir ." Anas na komawa ciki gida kira ya Isa office din jami'in tsoro na sirri "cikin sauri aka d'auki wayar ana dokin jin kyakkyawan labari daga bakin mai kira "hello ya'akayi IPO an samu wani cigaba ne ?eh to an samu dan ya fita, yanzu haka naji babban amminsa yayi waya dashi yana kan titin akari isalo sai kuyi k'okarin kubi bayansa ku tsaya ta daidaita gurin idan Allah ya taimakemu sai ya dawo ta kan titin tunda shiga gidansa ya gagaremu sai mu kamashi a hanya yana cikin mota marcende baka 330 , Kai gskiya kamashi a gidansa zai yi wuya duk fa sanda nayi k'okarin tunkarar falonsa da bindiga dan arresting dinsa sai naga ilahirin gurin ya zame min kungurim daji da zarar babu bindiga ajikina sai na ga komai ya dawo daidai yadda yake a lisafinna iya bindigunsu kawai ke shiga bangaren da suke , eh nasan akwai katon sirri sosai a gidansa da shi karon Kansa wallahi nayita bibiyarsa akan sanin sirrinsa ban samu damar ganin komai ba yanzu dai ayi k'okarin aje a tsaya agurin sir , okay shikenan sir Allah ya bada sa'a suka yi sallama ." gudu jaguwa yake sosai akan titi isolo gbdy ya nemi natsuwarsa ya rasa ji yake kmr zuciyarsa zata kama da wuta haka ne ma yasa yaga kamar baya gudu tsaki yake taja akai akai duk jikinsa tsuma yake kwakwa luwarsa ta hargitse kamar wanda aka aikowa da sakon mutuwar d'aya daga cikin ahlinsa , doguwar tafiya yayi ya k'araso daf da unguwarsu tun kafin ya k'araso ya soma Kiran number sadiq kaninsa kira uku ya d'auka hankalinsa a matukar tashe "ka fito ka bude min get" abinda ya fad'a kenan ya katse Kiran yana karasowa kofar gidansu sadiq har ya fito yana ƙoƙarin bude get da sauri ya bud'e murfin motar ya fito sadiq ya bashi hanya ya shiga ya maida get ya rufe "Lafiya father kazo da tsakar daren nan? "lafiyar nan dai da sauki sadiq, ya fad'a yana dosar kofar part din ammi wacce tuni ta farka sakamakon jin muryarsa cikin bacci dan window dakinta na daga tsakar gidan "Adnan ! ta kira sunansa a rud'e tana durowa daga kan bed dinta ta fito tana k'okarin bud'e kofar tana sake Kiran sunansa ya amsa da" Na'am ammina Ina ganye magariyar da kika ta'ba nuna min ana yiwa gawa wanka dashi ? yana nan Lafiya kake nemansa da tsohon daren nan waye ya mutu ?ta tambayesa a rude "babu wanda ya mutu wani za'ayi amfani dashi domin karya sihiri " daga haka bata sake furta Komai ba ta juya ta koma cikin d'akinta da sauri sai lokacin sadiq ya sauke naunayen ajiyar zuciya Jin ba wani abu bane "suna tsaye ammi ta fito ta mika masa bakar ledar da gayen ke ciki ya amsa ya juya da sauri yana ce mata sai da safe ",Allah ya tashemu Lafiya Allah ya tsareka ta fad'a tana kallon bayansa "Ameen" ya amsa yana k'arasa fita daga gidan sadiq ya biyo bayansa ya kulle get ." Wannan karon ba k'aramin gudun wasa yayi ba sai dai yana kawowa titin da mutun zai hau isalo road ya karya stearing motarsa ya d'auki titin da zai Kai shi lawansi road adalilin faduwar gaba daya ji ya dirar masa ,ya Kai hannunsa d'aya ya kunna wutar motar ta ciki ya Kalli zoben hannunsa nan yaga ya koma baki daga ruwan zuman da yake iska ya furzar yana girgiza Kai ,gudu yayi sosai cikin kankanin lokaci ya k'araso unguwar tun kafin ya k'araso get din gidan yake hon mai gadi ya bud'e masa ya shiga ya fito da mugun sauri daga cikin mota . a falo ya wuce su anas suna ganinsa suka biyo bayansa Kai tsaye kitchen ya shiga suna kallonsa ya d'auki karamar roba ya tsiyaya ruwa aciki ya nufi falonsa ya wuce bedroom dinsa kamar su biyosa sai Kuma suka tsaya cirko cirko suna zagaye falon, can suka ji ya kulle kofar nan suka fita d'aya byn daya ban da anas da ya nemi guri ya zauna zaman jiransa ." Yayi duk abinda baba yace ya tofa acikin ruwan sannan yayi sama da jallabiyarsa ya hau kan gadon tana kwance tamkar matacciya sai dai zuwa yanzu babu wannan hayakin jikinsa na rawa ya sake Kiran layin baba yana dauka yace "baba babu wannan hayakin yanzu "okay to to shikenan ya fad'a a rud'e ya ajiye wayar ya tattarota zuwa jikinsa ya mannata a gefensa ya bud'e bakinta hakoranta sun cije guri d'aya ,a hankali ya dinga shafa mata ruwan maganin a fuska zuwa ilahirin jikinta yafi karfin awa d'aya yana bin jikinta da ruwa sannan tay atishawa mai karfi sai dai idanunta a runtse suke .... Naunayen ajiyar zuciya ya sauke idanunshi na kanta shi kad'ai yasan irin farinciki daya tsinci kanshi da numfashinta ya dawo gangar jikinta ya rungumeta gam ajikinsa yana jin wani sanyin dadi na ratsashi , tausayinta ne ya cigaba da ratsashi dan duk wani abinda ya sameta shine ya jawo mata, tana zaman zamanta tare da iyayenta ya daukota "Allah sarki a she ba laifinki bane "a she tursasaki akayi? " me yasa ? waye wanda yayi wannan aiki ?" me yarinyar mutane tayi muku kuka sa na zama silar rabata da budurcinta ? "shikenan Kunsa na mayar daita bazawara alhalin bata cancanci hk ba ,kunsa nayi mata tabon da har abada bazai gogu ba , wannan abu bai min dadi ba," me yasa tun tuni ban fahimci abinda ke tattare dake ba? wasu hawayen tausayin ta ne suka shiga zubo masa ." da qunar zuciya ya sake matsowa jikinta ya riko hannunta cikin nashi yana wani irin kuka yana duban jikinsa daya kusanceta dashi "na Kusanceta da jikina "na zamo silar yi mata tabo a rayuwarta .." me yasa ban fahimceta ba na Kusanceta ? why why why Adnan !!! ? ya zabura ya mike tsaye tamkar mahaukaci yana hargagi ya shiga buga k'ansa da bagon d'akin yana nadamar abinda yayi mata "kafin kace me tunin jini ya balle a goshinsa ya shiga tsiyaya ya d'auki lokaci yana kukan nadama Yana kallon jikinsa yana tunanin cikin yan matansa wace wacce zata iya wannan danyen aikin ? babu wacce tazo masa arai sai zahra ...." ita kad'ai ce macen da zata iya komai akansa Kuma ita kad'ai ce ta gansa tare da tanweer ai kuwa babu shakka itace ,zata raina kanta a hannunsa , zan bata mamaki ,zai mata abinda sai taji ta tsaneshi a rayuwarta ya kai hannunsa goshinsa sakamakon dumin da yaji, ya kalla yatsansa jini ya gani ya karasa ya d'auki tissue ya tsaya gaban mirrow ya goge sannan ya dawo ya d'auki rigarta yana kokarin saka mata nan ya ga digon jini had'e da spam dinsa . ya lumshe idanuwanshi qirjinsa na zafi abinda yafi tsanar mutane akanshi gashi shine ya aikata da kanshi ,cike da tashin hankali ya sauko daga kan bed din ya goge mata kasanta sannan ya zira mata riga ya ɗauketa ya fito zuwa falo ya wuce anas zaune wanda ya zabga tagumi yana ganinsa ya zabura ya mike ya biyosa yana tambayarsa jaguwa bai tsaya ba ya nufi d'akinta ya shimfideta akan gado idanunshi na kanta yana tsaye yana kallonta sai ga anas ya shigo d'akin cike da tashin hankali yana ganinsa ya janyo blanket ya lullu'beta yaja ya tsaya tare da rungume hannunwansa duka a qirjinsa cikin tsananin damuwa anas ya zubawa tan Ido yana kallonta Ko cikakken minti biyar bai yi ba sai ga jabir, jubi ,kamil sun shigo . duk suka zuba mata idanunsu suna kallonta kowa da abinda yake sakawa a cikin ransa a hankali jaguwa ya runtse idanunshi tare da Kai hannunsa daidai saitin zuciyarsa dake bugawa da sauri sauri ,anas ne yayi karfin halin tambayarsa abinda ke faruwa daita "daman itace babu Lafiya me ya sameta ?"aikin wancan tsinanniyar yarinya ce ya fad'a a tsawace "wacce yarinya kenan ?anas ya tambayesa a rud'e "wace ce banda waccen yar iskan zahra din asiri tayiwa yarinyar mutane amman na rantse da Allah sai naci ubanta inga uban daya tsaya mata acikin garin nan"take it easy jaguwa Kai ya akayi kasan tayi mata asiri ? tsaki jaguwa yaja da karfi idanunshi na kan tanweer dan yasan daman haka zai ce tunda baya ganin laifinta . a tsanake jabir yace "Allah ya kyauta yanzu dai me ye solution dan naga kmr yarinyar bata numfashi ?ga tan nan dai tana numfashin sai dai ba sosai ba da kyar na samu numfashinta ya dan dawo wallahi muddin wani abu ya ta'ba lafiyarta zan shayar da Zahra mamaki inji cewar jaguwa ,gyada kai suka yi gbdy sannan jubi , jabir ,kamil suka juya suka fita daga d'akin dan babu me iyawa dashi idan yana cikin fushi sai anas ." "kayi hakuri jaguwa ba lallai abinda kake zargi akan zahra ta aikata ba anas yayi mgnr yana dafashi a fusace ya buge masa hanun yana cewa "Daman nasan haka zakace tunda kafi qaunar dani "no !no !! jaguwa saboda qaunar da zahra take maka yasa nake kulata taya ma zaka had'a matsayinka daita gsky karka sake min hk banaso Kai fa jinin jikina ne ita Kuwa fa ? jaguwa yayi shiru tare da tsurawa tanweer Idanunshi wasu kwalla masu zafi suka zubo akan kuncinsa cike da takaici da nadamar abinda ya aikata mata, nadama irin wacce bata da amfani . anas yayi matukar mamaki ganin jaguwa ya tasa tanweer gaba yana kwalla "lallai haka rayuwa take tana cike da abun mamaki "jaguwa ne yau yake kuka akan mace ? "Jaguwa ! Anas ya kira sunansa "yana jinsa yayi masa banza tamkar ba dashi yake mgn ba " kana mutuwar son yarinyar nan amman Kaki yarda da kana sonta , Kalli yadda kake zubar da hawaye akanta ,Kalli yadda tausayi mai hade da soyayya suke dawainiya da Kai ,ka yarda jaguwa kana sonta ka daina karyata zuciyarka , ka daina hasashen bazaka iya sonta ba, ita fa rayuwa kafi ni sanin rubutaccen alamari ne daga rabbi, hatta wannan Sana'ar tamu qaddara ce Killa da iyayenmu sun san zamu zo duniya mu kasance yan fashi wallahi da tuni sun kashemu da hannunsu ".yayi shiru yana dubansa "ka yarda Kuma ka amince kana sonta sai mu taru mu bar wannan rayuwar ,zamu tayaka inganta rayuwarka jaguwa domin sama maka farinciki .........." "ka daina fad'a min haka anas banaso ji wannan kalmar daga bakinka sau nawa zan fada maka tausayi ne ba so ba ?"yayi saurin karyata amininsa taya ma zai sota byn tanweer tafi karfinsa a aure, waye shi ,? waye yan'uwansa a fad'in kasar nan ? duk da a yanzu ya taka matsayin da kudi ba matsalarsa bane amman yasan aurenta zai masa wahala, ya sake fuskantarta sosai yana Jin kamar yayi mata numfashi ,sosai ya fad'a kogin tunani hankalinsa ya bar duniyar da yake ciki ya Lula wata duniyar dabam ." "Bamu saba boyewa kanmu komai Daya shafi rayuwarmu ba ,jabir, jubi kamil ,duk tare suka ganmu kana fada min gaskiyar dake cikin zuciyarka akan komai amman akan wannan yarinyar ne kawai ka kasa fad'a min matsayinta a zuciyarka ,kana tunanin zan hanaka soyayya ne da ita ko me?wallahi kamar yadda kaji na fada maka ni me rungumar komai ne akanka Koda kuwa mutuwa ce, Ina maka soyayyar da zan iya sadaukar da rayuwata akanka, karka manta mu din masoyan juna ne da muka yarda da juna Kuma muke son juna saboda Allah, zuciyata ta yarda ta amince kana son yarinyar nan so me tsanani ko dan tana diyar minister yasa kake gudun fallasa sirrin soyayyarka ? "ko d'aya bana dai sonta ne " kama saukakawa kanka nan kusa ma ammi zata min mata ka san kuwa zuciyata bata da wani zabi daya wuce nata dan haka ka cire wannan tunanin a ranka ya k'arasa maganar still idanunshi na kanta " yana dasa Aya anas ya juya a hankali ransa a matukar bace. "ta yaya gashi yana kallon tsagwaron qaunar yarinyar a idanunshi amman yake ja inja dashi ? ranar ce rana ta farko da jaguwa yayi masa abinda har yaji ya tsaya masa arai , Jin motsin Bude kofar d'akin ya sa jaguwa ya waigo da Kansa anas ya gani zai fita daga d'akin shima kmr ya bar d'akin sai ya tsinci Kansa da kasa aiwatar da hakan yaji bazai iya barinta ita kad'ai ba dan haka ya hau gadon ya janyota ya d'aurata a saman faffadan qirjinsa, a hankali yana shafa bayanta, ajiyar zuciya ta fara jerawa tamkar wacce ta sha gudu tsira ,qara makaleta jaguwa yayi tamkar wani zai kwaceta a hannunsa "Anya kuwa adnan baka fara son yarinyar nan ba ?" ya tambayi kanshi yana shinshina wuyanta" ka fara sonta mana tunda kana tsananin qaunar kasancewa daita zuciyarsa ta bashi amsa da hakan "Ina ba haka bane tausayi ne kawai babu wannan a tsakanina daita ,gyara mata kwanciya yayi sosai ta yadda bazata takura ba ya sauko daga kan gadon zai fita yaji ta riko hannunsa waiwayota yayi zuciyarsa na dokawa da matsanacin karfi ya kalleta sosai bacci take da alamun ma bata san ta aikata hakan ba , ya fito daga d'akin zuwa bedroom dinsa kana ganinsa kasan baya cikin haiyacinsa zama yayi yana neman layin sadiq ya kira sakamakon ganin missed calls dinsa ya d'auka yana d'auka yace "father komai normal dai ko ka Isa gida lfy ? "Normal sadiq komai daidai na gode da kulawarka dan uwana , sukai sallama kmr ya nemi layin zahra dan yasan adaidai wannan lokacin idanunta biyu Killa ma tana can yawon ta zubar amman ya share yana zaune zata zo ta samesa .." Can bangaren IPO kuwa yana ganin dawowar jaguwa yasan sun yi missing dinsa wayarsa ya ciro ya shiga neman number dcp baba abare yana d'auka yace "sir Kuna Ina ne ? daga can bangaren dcp yace muna kan titi har yanzu bamu ga dawowarsa ba "gsky kunyi missing dinsa dan ya dawo gida "shit ...." dcp ya furta a fusace sannan ya cigaba da magana "amman a juri zuwa rafi wata rana tulun zai fashe "wannan haka ne sir idan kere na yawo zabo na yawo wata rana zasu had'u ne ",ai kuwa haduwarmu bazata yi kyau ba dan bazan Kai shi ga office din hukuma ba bare a samu damar bada belinsa tarwatsa masa Kai zanyi kowa ya huta yana gama fad'ar haka ya katse Kiran a fusace yana bawa yaransa umarni ." ***** Washegari da misalin karfe takwas ya fito zuwa falonsa sanye cikin gajeren trouser baki da riga fara mai hula da ratsin baki ,sanye da takalmi fari mai azaban kyau yayi kyau sosai sai dai fuskar nan tashi a murtuke tamkar jinin sarauta sannan kallo d'aya zaka masa kasan zuciyarsa a dagule take jira kawai yake a tabashi ya hau mutun , ya d'auki remut ya kunna tv ya Kai chennel zuwa na labarai yana ƙoƙarin zama friends dinsa suka shigo suka zagayesa har kamil Suma cikin shiga ta alfarma atare suka had'a baki gurin cewa"ya lafiyar yarinyar nan ?Kamar bazai ce Komai ba har sun fidda rai da zai Yi mgn suka ji yace "alhamdulillah har yanzu dai tana bacci ".Shiru sukayi dukkaninsu babu wanda ya sake yin magana sai numfashi da suke fitarwa idanunsu na kan tv yayinda anas ke son yi magana akan zahra zata zo dan tun safe ya kirata ya sheida mata abinda ke faruwa sosai ta daga hankalinta ,amman yadda yaga jaguwa ya had'e rai yasa ya kama Kansa ya ciro kwandala a cikin aljihunsa ya murza akan center table din dake gabansa take ta fara juyi a karshe ta kife ya tsurawa kwadalar Ido kawai yana kallonta ." Suna zaune sai ga zahra ta shigo cikin doguwar riga marun colour tana karairaya tana gama tsayuwa a tsakiyar falon onexpecting taji jaguwa ya mike ya ɗauketa da wani gigitacen mari da sauri ta dafe daidai Inda ya mareta tana dubansa "ki fita rayuwata Zahra , ki tsaya matsayinki" zahra tace "me yayi zafi haka Adnan ? "dazu anas ya kirani yake fad'a min abinda kake zargina akai amman ka sani ...... "wani marin ya K'ara kifa mata sai data ga taurari masu duhu "amman kasan me din ubanki ?"me zaki fad'a min na yarda dake maci Amana kawai, daga karunwaci kin koma bin bokaye saboda ke katuwar jahila ce wannan ya zamo Karonki na farko ya Kuma zamo na karshe babu ruwanki da yarinyar nan wallahi muddin wani abu ya sameta sai na kasheki da hannuna , wai ma meye hadinki daita? ni kike wa kwakwa ni Kuma nace banayi ko dole ne sai na aureki ?ya tambayeta yana sake tsare girar kasa da sama. "duk ta rud'e sai wani gumi take fitarwa cike da matsanacin firgici tace "ka yarda wallahi babu hannuna ci...ciki " ta k'arasa maganar tana in Ina gani yadda yake mata mugun kallo yasa ta soma neman hanyar guduwa dan kallon fuskarsa kad'ai ya Isa ya tsorota mutu da sa mutun ya shiga hankalinsa sam sam babu alamun wasa atare dashi kafa yasa mata sai gata ta zube kasa bisa gwiwowinta tana kallonsa cikin muryar kuka tace "ni kad'ai kake bi bare kayi tunanin nice na aikata abinda kake zargina? Ina Jin tsoron Allah Adnan bazan iya ......"shiiiiiiiii ! banason Jin komai d'aga bakin makira irinki ." "Zahra! ya kira sunanta muryarsa a tsarke ta zuba masa Ido tana amsawa da" Na'am "babu tsoron Allah"n daya halicceki acikin zuciyarki dan hk nasan zaki iya aikata komai akan cikar burinki ,masu kyakkyawan zuciya da tsoron Allah su suke tsoron aikata mugunta ke Kuma baki da ko daya aciki "yayi shiru yana numfasawa sannan ya cigaba da mgn "daga yau idan kika sake shiga harkata zan mugun baki mamaki kuma dan Allah karki cire hannunki akaina da duk wacce zaki ganni idan Kuma kinki yiwa kanki kiyamul lail zaki hadu da cuuttuka ,sannan zan ganar dake da yaren da zaki gane yana kaiwa nan yace " ki tashi ki bani guri bana son ganin wannnan fuskar taki ". "naji zan tafi amman kayi hakuri kayi bincike sosai akai muddin aka tabbatar maka Ina d'aya daga cikin wad'an da suka aikata wannan laifin ka min hukuncin da yafi wannan "wani bincike zanyi bayan nasan babu me shegen naci a rayuwata kamarki ?ya matsota sosai ya cafki makoshinta idanunta suka yo waje "ki fad'a min gsky kece kikayi mata asiri ?ta shiga girgiza Kai alamun a'a "bazaki fad'a gsky ba ? girgiza masa Kai ta sake yi anas ya taso ya rikesa karka yi kisan Kai Adnan "ka rabu daita karka kashe yar mutane "kace mata ta fad'a min gsky da bakinta "me yasa tayi wa yarinyar mutane asirin data kawo min kanta gareni na aikata abinda ban yi ra'ayi ba? ya fad'a yana filinging daita sauran kad'an kanta ya bugi bango anas yayi saurin riketa yana bawa jaguwa hakuri .wani sanyayyayen numfashi Zahra ta sauke da kyar tana jin dadi aranta burinta ya cika tunda ya kusanceta rabuwarsu tazo duk nacinsa dole su rabu ,abokansa kuwa da Ido suka bisa suna mamakin jin furuncinsa ,me yasa kika yiwa yarinyar mutane asirin da ta kawo min kanta gareni na aikata abinda ban yi ra'ayi ba? suka tambayi zukansu suna dubansa fuskokinsu d'auke da qarin bayani . "Anas kaji abinda yake fad'a , dan jarabansa ya ciyosa ya kwana da yarinyar mutane shine zai d'aura laifina akaina , kasani babu hannuna acikin wannan aika aikan " ,jaguwa juya mata baya ya tsuke fuska alamun bai son jin komai daga bakinta muryarsa a tsawace yace "anas ka sallameta daman Kaine kake gayyatota zuwa gidan nan " da sauri anas ya riko hannunta ya nufi kofar fita daita "anas ka sakeni na fahimtar dashi gaskiya "bazai ta'ba fahimtarki ba kije kawai dan Allah nima daga yau karki sake kirana na yanke muamula dake bazan Kara kiranki ba banason na samu matsala da abokina, aminina ,farincikin rayuwata . fixge hannunta tayi daga cikin nashi adaidai lokacin da suka fito zuwa haraban gidan ta tsaya a hassale tana dubansa "ka dade baka daina kirana ba ,bazan kiraka ba shima bazan kirasa ba Amman na rantse sai Adnan ya dawo ya nemeni da kansa ka rubuta ka ajiye a Inda bazai goge ba ..." Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK FREE PAGE WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan a tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686 alert domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️16 "Kenan da gaske kin aikata abinda yake zarginki akan shi ?" idanunta da suka rikid'e sukayi jazur ta cigaba da kallon anas wanda yake tsaye a gabanta yana huci kamar zaki dasu "eh na aikata Kuma bazan tsaya iya nan ba ta fad'a a matukar fusace " zan d'aura daga Inda na fara , zan tabbatar da na azabtar da yarinyar nan da azaba mafi muni , ba dai duk akanta ya mareni ba?" ya mareni akanta anas , ya ci mutuncina akanta ya wulakantani a rita lori akanta ,wallahi ya kwana da sanin zan fanshe duk abinda yayi min akanta 'zan mata azaban da rad'ad'insa yafi zafin dalma , zan rikirkita mata rayuwa zan....."saurin dakatar da ita yayi ta hanyar buga mata wata razananniyar tsawa yana cewa "enough ! "karki fara zahra dan bazaki ci riba ba , wad'an da ma suka fiki sunyi sun hakura sun barshi dan ba zasu iya ja dashi ba domin shi din dokin tsere ne bazaki iya karawa dashi ba ,shi guguwa ne idan ya tashi zai tashi da rayuwarki , zai juya rayuwarki daga sama zuwa kasa ki rasa gane kanki ......"ya k'arasa maganar yana nuna da yatsansa . "Zahra ! Ya kira sunanta cikin tsananin 'bacin rai " ki tsaya daga Inda kike idan ba haka ba ki shiryawa gudun tsere da mutuwarki , dan akan ki ta'ba wannan yarinyar gara kin rungumi mutuwa da hannuwanki." Adnan yace bai sonki ya nuna azahirin bai sonki, tunda ba tare aka halliceki da soyayyarsa ba ya kamata ki hakura ki rabu dashi ki tsira da rayuwarki dan akan yarinyar nan ba zai raga miki ba zai iya destroyed din rayuwarki, ki manta da kin ta'ba muamula da Adnan a rayuwarki ". wannan shine abinda zan fad'a miki idan Kinga dama ki d'auka ki cire hannunki akan mugun nufinki ki zauna lafiya idan kinga dama ki cigaba kece zaki kare rayuwarki a nadama ". Tunda ya soma magana zuciyarta ke bugu very fast ta kafe shi da idanunta ta cigaba da kallonsa ,a yau gbdy babu sauran burbushin tausayin data saba hangowa acikin kwayar idanunshi a duk lokacin da hargitse ya shiga tsakaninta da adnan , yau ce rana ta farko da anas yayi hannun riga daita . ka'fafunta ne suka kasa d'aukarta ta durkushe kasa bisa gwiwowinta tana wani irin kuka tana cewa "kasan kuwa yadda nake ji a zuciyata ? "maganganunka suna huda min zuciya, me yasa zaka nisantani da Adnan ? ya kalleta cike da matsanacin bakinciki dan gbdy ya fuskanci bata da niyyar saduda shi kuma a yau gbdy babu wannan tausayin da yake ji nata, da tayi silar rabashi da masoyinsa da yafi qauna akan komai a rayuwarsa gara ya yakiceta ta karfin tsiya sunyi hannun riga daita "amman kai kana ganin zan iya rabuwa da Adnan dan yace bai sona ?ko kana tunanin zan iya daina sonshi ne ? Me yasa zaka ce na manta da soyayyata ? "haba anas idan kayi min haka baka kyauta min ba ,yanzu adalci ne daka nuna kafi bukatar rabuwarmu dashi ? ya gyada mata Kai alamar"eh! " cikin firgici da tashin hankali ta shiga girgiza masa kanta sannan ta cigaba da magana "ada tunanina kana sona da Adnan ne a she duk ba haka bane karya ne baka qaunata dashi ? to bari kaji in fad'a maka maganganunka ba zai sa na fasa duk abinda nayi niyyar aiwatarwa ba ko da kuwa zan mutu ." ta k'arasa maganar tana sheshekar kuka "karki fasa zahra bazan baki hakuri ba kije kiyi duk abinda zakiyi amman Ina tabbatar miki wahalar banza zakiyi dan ba zaki yi nasara ba hasarar kudinki da lokacinki kawai zakiyi yana gama fad'ar haka yace ki tashi ki 'bace min da gani yadda Adnan baya son ganinki nima hakan take gareni ". Batace masa komai ba ta mike da kyar ka'fafunta na rawa ta juya ta soma tafiya hawaye masu zafi da ciwo na sake zubo mata akan quncinta , zuciyarta bata ta'ba karaya ba atun sanda jaguwa yake furta mata kalma bai sonta sai a yau da anas ya sake maimaita mata , duk da ba yau ta saba jin kalmar baya sonta daga bakinsa ba amman ciwon na yau daban ne a cikin zuciyarta sannan ya mugu mugun tsaya mata arai ya d'aga mata hankali ya dagula mata lissafin tsarin rayuwarta data shirya dashi , Kuma duk runtsi duk wuya sai tayi abinda zai furta mata Kalmar so da bakinsa , sai ya dawo yayi kuka da idanunshi yana rokon ta amshi soyayyarsa, ko zatayi yawo tsirara sai ta aureshi idan Kuma hakan bai samu ba zata saka rayuwarsa ta quntata . " anas ya yabi bayanta da kallon bakinciki ,ya rasa wani irin naci ne irin nata , mutun ya nuna miki da Ido ya nuna miki da jikinsa har ya fito ya furta miki amman ki tsaya kina hauka akanshi, tsaki yaja ya juya ya shiga ciki falon zuciyarsa cike da takaicin abinda zahra tayi . Inda ya bar jaguwa anan ya iskeshi tsaye a tsakiyar falon rungume da duka hannuwansa a qirji sai faman cika yake yana batsewa . jikin anas a sanyaye ya samu guri ya tsaya kusa dashi ya dafa kafad'arsa, jaguwa ya juyo ya kalleshi yana cije lip's dinsa na kasa a hankali ya sake juya masa baya yana furzar numfashi kana yace "ka gama munafurcin ?wani irin bugu qirjin anas yayi da karfi " a hankali sautin muryarsa ya fito yana cewa"idan zanyi munafurcin kowa bazanyi naka ba, idan zan cuci kowa bazan cuceka ba, kama daina min irin wad'an nan abubuwan dan wallahi suna Kona min rai da mugun tayar min da hankali ". Jaguwa ya waigo ya fuskanci anas sosai yana sake furzar da iska mai zafi daga bakinsa "muddin kana son zuciyata ta cigaba da amincewa da Kai sannan na daina fad'ar haka akanka anas ya zama dole sai kayi hannun riga da zahra bana qaunarta bana qaunar ganinku tare muddin zaka kasance dani sai dai ka za'ba ko ni ko ita ? taku daya biyu yayi ya matsa daga kusa da anas yana tafiya a hankali still yana rungume da hannunwansa. "jaguwa ! anas ya kira sunanshi cikin yanayi na firgici da tashin hankali , idanu kawai jaguwa ya tsura masa batare daya amsa masa ba" shakka babu duk duniya nafi sonka akan kowa, Ina qaunarka fiyye da ni kaina maganar zabi ma bata taso ba dan kasan waye zabina" yayi mgnr hawaye na ciccikowa a idanunshi "Kai ne zabina Adnan Ina sonka fiyye da kowa da komai nawa " tautausan murmushi jaguwa ya sakar masa yana mai Jin sanyi acikin zuciyarsa , cike da farinciki ya mika masa hannunsa da sauri anas ya mika masa nasa hannun suka rungume juna suna sakin numfashi atare , jabir , jubi ,kamil da suke zaune duk sukayi shiru suna dubansu dan ba wannan bane karon na farko da suke samun matsala a tsakaninsu kuma cikin kankanin lokaci suke daidaita kansu. kuka sosai anas yake jaguwa na shafa bayansa kamar wani karamin yaro "is okay anas na sani , nasan kana qaunata da gsky kmr yadda nake qaunarka am really sorry for my active har cikin zuciyata nake jin qaunarka , Kai zinari ne acikin zuciyata Ina sonka anas "Nima Ina sonka kyakkyawan abokina had'e da qauna mai karfi , cikin kankanin lokaci komai ya daidaita a tsakaninsu suka samu guri suka zauna cikin sauran abokansa nan hira ta barke a tsakaninsu . su jubi sun so kwarai su sake samun qarin haske akan maganar jaguwa ta d'azu akan yarinyar amman yaki bada dama amman duk da haka sai da kamil yayi magana Cike da kulawa kamil yace "anyi maka tambaya akan yarinyar nan ka wani share mutane " to me yasa meka a goshi Kuma ? ko baku lura da goshinsa ba ?ya fad'a yana kallonsu d'aya byn daya ,kun san halin miskilancinsa ai ba lallai ya fad'a ba ni tun jiya na gani sanin halinsa yasa na share inji cewar jubi . "ku manta da wannan maganar idan akwai wacce ta fita mahimmam ku kawo muyi kawai " anas ya fad'a dan jaguwa wayarsa ya d'auka yana duba sakonin mutane , basu tashi a falon ba sai da suka tsara yadda tafiyarsu Ogun state zata kasance a gobe . " Yadda suke tsara komai akan aikinsu haka Suma jami'an tsaro dana sirri suke shirya yadda zasu kamasu a yanzu ma Asst Commissioner of police ne ya kira layin d .c .p baba abare wato lawan numan byn ya d'auka suka gaisa ya fara magana cikin zafin rai " wannan mutumin bai kamata a barshi har zuwa wannan lokacin batare da anka mashi ba , yayi mgn tare da yin shiru "eh to haka ne amman abinda nafi bukata a Kara saka Ido sosai akan duk wani motsinsa da shiga da fitarsa bama iya rayuwarsa ta fashi ba hatta rayuwarsa ta duniya ma sai na tabbatar da ta ru'bance idan yazo hannu , sun dauki lokaci mai tsawo suna tautaunawa akan jaguwa da yaransa kafin daga bisani suka yi sallama. " ***** "Nazifi haka mukayi da Kai ?a she baka da amana ban sani ba ? ya rufe shi da fad'a ta Inda yake shiga ba ta nan yake fita ba cike da matsanacin firgici nazifi yace "dady me nayi Maka ? bangane me kayi min ba ? ya tambayesa yana maxurai ",ni zakawa tambayar rainin hakali ? to yau duk a zaune naga Ibrahim alhalin na fad'a maka bana son ganinsa a zaune sai akwance dan lokacin tashinsa bai yi ba tukun "sai lokacin nazifi ya fahimci rashin amanar da yayi masa . ya shafa sumar Kansa yana cewa "Allah dady Ina iyakacin k'okarina Ina yin komai yadda ya kamata alluran da na saba yi masa shi nake masa haka zalika maganin da yake sha shi nake kawo wa ban canza ba ". "wannan karya ne nazifi "da gaske dady baza yi maka haka ba ,ai duk abinda kace shi zanyi tunda ka zabi abarshi cikin wannan yanayin ni me zaisa naki?" ai ya zama dole nabi duk wani umarninka bayan haka ma duk sati sakokan na shigowa account dina ,nafi tunanin yawon magani da allurar da ake masa ne yasa suka daina aiki ajikinsa Ina ganin me zai hana a canza masa ? ". ya fad'a yana tsine masa acikin zuciyarsa domin kuwa mutane masu hali irin na alhj Tahir sam basu ya kamata su haifi d'a irin Ibrahim ba. "to shikenan na d'auka kana cin amanata ne ?Ina ai bazan ta'ba cin amanarka ba wannan ai sirri ne a tsakaninmu " alhj Tahir yayi murmushin jin dadi yana cewa "to yanzu kana ganin idan an canza masa za'a samu me karfin na farko ?"sosai kuwa za'a samu zan duba me karfi wanda yafi na farko zuwa gobe sai nazo dashi "to shikenan na gode son Allah yayi maka albarka ya Kai hannu ya zagaye kafad'an nazifi yana tafiya dashi acikin falonsa" ka cigaba da bin umarninna ni Kuma bazan gaji da tura maka sakona ba "nazifi ya gyada masa Kai tare cewa "babu komai dady ai ko baka biyani ba ya zama dole nabi duk wani umarninka nasan kana da wata munafa me kyau akan ib shiyasa kake bukatar ganinsa akwance ?". "yauwa nazifi a she kana da fahimta ?" shi yasa kullum kake kara burgeni saboda kaifin baseerarka" cike da girmamawa nazifi yayi sallama da alhj Tahir ya fito zuwa babban falon gidan Inda ya iske hajiya baseera zaune kusa da Ibrahim dake zaune akan wheelchair tana bashi abinci a baki tausayinta dana Ibrahim ya kamashi ,mace har mace me tausayi da biyayya amman batayi sa'ar miji ba "har ka fito nazifi ? "eh mumy na fito "to sannu da kokari Allah yayi muku albarka gbdy , yadda kake kula da abokinka baka gajiya Allah ya kula da lamarinka "Ameen mumy ai kula da ib ya zama dole , Ibrahim ya dubesa wuyansa a karye magana yake son yiwa amininsa amman ya kasa furta Komai so yake ya sheida masa Kiran daya samu daga bakin alqali a kwanakin da suka gabata . sai da nazifi ya sake duba jikin Ibrahim sannan ya fito zuwa haraban gidan ya shiga motarsa ya zauna ya bata wuta, tafiya kad'an yayi ya gangara gefen titi yayi parking ya Kasa cire hannunwansa akan stearing motar ya shiga kogin tunani ta yarda alhj Tahir yake wa dan lelensa wanda shi kad'ai ya haifa a duniya mugunta.ji yake kamar ya tattara ib da komai nashi ya turasa zuwa kasar england domin ya samu kulawa daga manya likitoci , dan allurar da mahaifinsa yake sa shi yayi masa bata da maraba da poising me karya garkuwar jiki gashi sanadiyyar haka an tsaida komai nashi bayan shi din mutum ne mai qulafucin akan aikinsa"gbdy zuwa yanzu ya soma zargin manufar alhj Tahir akan d'ansa Ibrahim, idan kuwa haka ne babu shakka akwai lauje cikin nadi wato akwai saka hannun alhj Tahir cikin kidnappin din tanweer da yan fashi suka yi . "haka ne ma zuciyarsa ta tabbatar masa da hakan , wannan dalilin yasa alhj Tahir baya son Ibrahim ya tashi bisa kafafunsa ya nemi tanweer da karfin da iKon da Allah ya bashi, tabbas Ibrahim nada gogewa da jajircewa da qulafici akan aikinsa da duk wasu masu laifi a kasar nan. " idan ya gangara ta bangaren aikin sirri shine kan gaba saboda kwarewarsa ya iya binciken sirri tamkar aljani tare da abokan aikinsa har su gano me laifi yanzu abinda zai yi zai cigaba da boyewa alhj tahir tare da biye masa har sanda zai kammala komai akan abinda yake zarginsa akanshi tare da nemo sheidu masu karfi ta yadda za'a samu nasarar kamashi a sikwane , yana da tabbacin muddin aka kamashi za'a kama ragowar abokan sana'ar tasa dukkaninsu su girbi abunda suka shuka ya kusan awa d'aya agurin yana saka da warwara har hawayen tausayin Ibrahim ya zubar saboda rashin dacen mahaifi da yayi sannan ya tada motarsa zuwa office dinsa har ya Isa office tunanin aminisa yake .." ******* Tanweer bata farka ba sai gurin karfe d'aya na rana ta farka cike da matsanacin azaban ciwo dan ta sha wahala sosai jikinta na rawa koina ciwo yake mata sai numfashin wahala take fitarwa , wani abu ya hadiye sannan ya matso kusa daita sosai ta bud'e idanunta da suka mata nauyi ta ga shine zaune a kusa daita wani marayan kuka ta fashe dashi tana shesheka, muryarsa a kasalance yace "lafiya kike kuka me ya sameki ? ya fad'i haka ne dan ya sake tabbatar da tana sane da abinda ya faru a daren jiya duk da baya doubt akan gaskiyar abinda baba ya fad'a masa .ta fashe da wani sabon kuka tana cewa "nima bansani ba amman duk ilahirin jikina ciwo yake min tunda nake ban ta'ba Jin irin wannan ciwon ba dan Allah ka taimakeni ka maidani gida ....." ta k'arasa maganar tana sheshekar kuka bai sake yin magana ba ya ɗauketa cak ya nufi bayi daita ya had'a mata ruwan zafi ya Kai hannu zai riko hannunta ta goce ya bita da wani kallo. ta zabga masa harara tana hura masa hanci ,shiru yayi yana cigaba da kallonta yayinda kukanta yaki tsayawa ganin ko ya rarrasheta 'bata bakinsa zai yi yasa a hankali ya Isa Inda take jingine acikin bayin ,batayi expecting ba taji ya rungumeta ajikinsa tsam , ajiyar zuciya ta saki ta had'e rai sosai . rarrashinta yake son yi amman yasan halinta ba lallai ta bashi had'in Kai ba zata iya butsare masa "tanweer ! ya kira sunanta muryarsa a sanyaye tana jinsa taki amsawa ta cigaba da kukanta "tanweer !" ya sake kiranta cike da rauni Yana shafa sumar kanta zuwa gadon bayanta " Kince jikinki na ciwo ? ta gyada masa Kai kawai " ki d'aure please ki shiga ruwan zafi zaki daina jin ciwon kinji "tayi masa banza tamkar ba da ita yake ba bare ta nuna alamun zata yi abinda ya bukata ,a hankali ta soma k'okarin kwace kanta daga jikinsa har ta zare ta tsura masa idanunta fuskarta babu annuri a kallon da take masa taga goshinsa ya dan kubura ta Kai hannunta ta shafa gurin batare da tace masa Komai ba duk da tmbyrsa bakinta yake son yi amman ta kasa sarrafa harshenta , hannunta ya kamo cikin nashi ya matse gam "ki shiga ruwan zafi zan gasa miki jiki ta yadda zaki daina jin ciwon komai ajikinki" girgiza masa kai tayi sannan ta motsa labbanta " ka fita kawai zanyi da kaina ba sai ka tsaya ba dan bazan iya tubewa agaban wani katon banza ba ta fad'a Kai tsaye taja ka'fafunta ta jingina jikinta da bango bayin ." yayi shiru kawai yana kallonta maganarta ta sosa masa rai sosai azahiri ake iya hango hakan "idan Kuma bazaka fita ba bari ni na fita ta juya tana d'aga ka'fafunta da kyar ya nad'e hannun rigarsa ya kamo kafadarta bai tsaya wata wata ba ya d'auketa ya dannata cikin ruwan zafi wani qara ta saki mai sauti ta zabura zata mike ya sake dannata ta zaro idanuwanta gbdy hawaye na zubo mata , kallon juna suke wanda ita nata kallon na fita haiyaci ne shi kuwa na mugunta ne "muryarta a tsarke tace "Allah ya Isa ban yafe ba mugu azalumin kawai Allah ya Saka min nace maka zan gasa jikina dole ne da zaka wani sundumani cikin ruwan zafi dan mu...." ? bata k'arasa mgnrta ba ya dalle mata baki da yatsansa "har yaushe zaki daina yiwa mutane rashin kunya ?ya fad'a yana sake dannata cikin ruwan zafi har sai da ta sake sakin qara me sauti tana cewa " har sanda mahdi zai bayyana ta bashi amsa da haka tana marairaice fuska . tausayinta yaji yana yawo a sansar jikinsa shiyasa ya rabu daita dan inya biyewa rashin kunyarta komai zai iya faruwa a tsakaninsu "ni ka barni haka zafi na ratsani dayawa "ta fada tana kallonsa "abinda kika fad'a nayi aiki dashi "to ni me na fada ?ta tambayesa muryarta cike da shagwa'ba tana turo masa karamin bakinta "muryarsa can kasa yace "kince jikinki na ciwo har kasanki ko ba haka ba ?tai masa banza tana bata fuska tare da d'aga kanta sama alamun tunanin tana son ta tuna lokacin da tace masa har da kasanta ke mata ciwo ita dai tasan tace masa jikinta "ko zan iya sanin abinda yasa kike jin ciwon jiki da kasanki? ya tambayeta yana k'okarin zare rigar jikinta , idanunta ta tsura masa tana kallonsa cike da mamaki hannunsa ya Kai yana shafa bakinta kafin daga baya ya maida bakinsa ya fara kissing dinta in a romantic way tun tana turjewa har dai ta hakura ta barshi bayan ya gama romancing dinta ya zare hannuwansa yana cewa "kiyi wanka ki had'a dana tsarki ". zaro Ido tayi waje cike da mamaki tana maimaita abinda yace a zuciyarta " ki maida wadan nan idanun naki kiyi abinda nace yana gama fad'ar haka ya juya zai fita ya jiyo sautin muryarta tana cewa "akan wani dalili zan had'a da wankan tsarki ni ba janaba ba ?"ya juyo a natse yana kallonta tai saurin kare qirjinta da hannuwanta , ya kwa'be baki yana kashe idonsa d'aya a ransa yace" abinda na kwashe rabin dare Ina sarrafasu shine dan manufarci kike wani boyewa ,numfashi ya furzar ya sake juyawa yana cewa"kiyi k'okari kiyi wankan dana tsarki idan Kuma kin Isa karki yi zan gane "baza'a yi ba , babu janaba ajikina dan hk babu wani wankan tsarkin da zan yi daf da zai bar d'akin yaji ta fad'i haka "kwa'be fuska yayi " yarinyar nan da alamun sai na baki tarbiya kafin na maidake gidan ubanki dan kanki na mugun rawa." d'akinsa ya koma ya shiga wanka sai daya d'auki minti ashirin yana bayi sannan ya fito yana goge jikinsa da karamin towel fari tasss yana tunanin tanweer, hakan nan yake qara Jin qaunar yarinyar na mamaye ilahirin jikinsa sai dai yayi ta k'okarin yakice hakan yana karyatawa , ya shirya kanshi cikin wasu Kanana kaya wando da riga farare sol ya feshe ilahirin jikinsa da turare , ya zauna a bakin gadansa ya d'auki d'aya daga cikin wayoyinsa ya kira number aliyu number bai shiga ba da alamun akwai matsalar network ya mike tsaye ya fito yana neman layin eku kira d'aya ya d'auka tare da cewa "boss Ina yini ?"Lafiya ya fad'a atakaice , yana tafiya yana bashi umarnin ya d'auki kudi yaje adidas ya siyo masa abinci ya k'arasa maganar yana tura kofar d'akin da tanweer take ,Koda ya shiga d'akin tana kwance ta lullu'be jikinta da blanket kanta ne kawai a waje tana rawa sanyi . gashin kanta yabi da Kallo bai ga alamun ruwa ba ya had'e fuska sosai ya k'arasa ya Kai hannunsa cikin sumar kanta ya cusa har yana ta'ba fatan kanta bai ji alamun ruwa ba ya cire hannunsa yana cewa "ke........" ! ta d'ago kod'ad'un idanunta ta zuba masa batare data amsa ba " wasa nake dake Koni sa'anki ne ?to ni me nayi Kuma nifa wallahi bana son takura tunda Kai ba sa'ana bane ka mayar dani Inda ka d'aukoni mana "tayi maganar jikinta na karkarwa ta janyo blanket ta sake rufe jikinta har kanta a zuciye ya fixge bargon yayi filinging dashi yana jan tsaki "ki tashi kije kiyi wankan tsarkin da nace ko na 'bata miki rai yanzu "kamkame jikinta tayi guri d'aya ta lafe akan katifa bata da alamun tashi ." wata razananniyar tsawa ya buga mata wanda yasa tayi zumbur ta mike tsaye har hantar cikinta na kad'awa ta kwa'be masa fuska tana kallonsa, da yatsansa ya nuna mata hanyar bayi simi simi ta juya tana d'aga ka'fafunta da kyar dan kwata kwata bata ga al'amun wasa atattare dashi ba a yadda take kallonsa zai iya marinta har ma ya had'a da duka yabi tafiyarta da kallo gbdy yanayin tafiyarta ta canza kallo d'aya me hankali zai mata ya fahimci halin da take ciki ,bai d'auke idanunshi ba har sai daya shiga bayi ta bugo kofar da karfi . numfashi ya sauke ya koma bakin gado ya zauna yana neman layin amminsa suna waya ta fito d'aure da towel tana rawar sanyi ya tashi ya rungumota jikinsa ya zaunar daita a gefensa ta rakube ajikinsa tana karkarwa ya janyo blanket ya lullu'beta tare da yi mata alamar ta kama kanta waya yake sun dade suna waya da amminsa tana sauransu Kuma duk akan maganar abinda za'a yiwa baqinsu masu zuwa neman auren shafiqa ne acikin satin ... Lokacin da suka gama wayar tuni bacci ya d'auke tan ya kwantar daita ya tashi ya d'auko mata wata rigar ya dawo har zai Saka mata ya tuna da magani dan haka ya fita ko second biyu bai yi ba ya dawo rike da roba da gayen magariya yayi adduoi aciki ya shafa mata sannan ya Saka mata kaya ya lullu'beta ya kashe ac d'akin gbdy ya fita daga d'akin zuwa nashi ya kwanta a falonsa akan doguwar kujera." Bai jima da kwanciya ba aka soma knocking kofar falonsa , yana daga kwance ya bawa mai yin knocking ɗin izinin shigowa eku ne ya shigo cikin falon hanunsa riƙe da farar leda, cike da girmamawa ya rusunawa ogan nasa a natse Jaguwa ya mike zaune ya zura silifas ya amsa ledar yana masa godiya eku ya juya ya fice daga falon.mikewa tsaye yayi ya fito ya shiga ɗakin tan batare da yayi knocking ba kamar yadda ya saba koda yaushe zai shiga Kai tsaye ne , sai kawai ya tura ƙofar ya shiga ciki, tun sanda ya kawota gidan yake jin haushi Kansa da bautan da yake mata amman a yau din jin zuciyarsa yake fessss akanta zai iya mata komai ciki kuwa har da zama bawanta . Tana kwance akan gado ta kwanta ruf da ciki, bacci ta keyi har lokacin hankalinta a kwance, murmushin gefen baki yayi kamar tana ganinsa haɗe da aje ledar hannunsa" sarkin rigima da rashin kunya ya fad'a a ransa , har ya juya zai fita daga ɗakin kuma sai ya tsaya yana kallonta tun daga yatsun kafaunta har zuwa kanta komai nata abun burgewa ne , ahankali ya taka zuwa inda take kwance, tafin kafansa d'aya yasa ya ɗan shafa tsakiyar kafarta . azabure ta farka ta zauna tana murza idanunta dan har lokacin Jan da sukayi bai baje ba , sake kallonta yayi, "Ki tashi kije kiyi wanka kiyi alwala kiyi sallah , ke fa na lura sallah bata dameki ba dan zaki iya wuni bakiyi sallah ba ki kuma kwana bakya damuwa" yayi mgnr yana mai tsareta da sexy eye's dinsa." Tsura masa idanunta tayi tana kallonsa tana Jin haushin abinda yake mata sai ya fad'awa mutun mgn yayi kmr bashi yayi maganar ba, saboda yanda yake fizgo mgnr da kyar Kallon agogon d'akin tayi yanzu ne ma hud'u ta wuce muryarta a raunane tace "gara ni ko banyi sallahr akan lokaci ba zan rama Kai fa ?meye amfanin sallahrka akan lokacin tunda kana aikata aikin haram, wad'amuhu haramun ,washarabahu haramun wa guziya bil haramun wa'anna ....."ki min shiru anan stupid " ya fad'a a tsawace , ana tausayinki bakya tausayawa kanki "nace ka tausaya min ne? ko nace ka cigaba da rikeni dole ? Ko nace dole sai ka zau....."Idan kin sake furta wata kalma anan sai na tattakaki idan km kin mutsa bismillah kiyi " yana gama faɗan haka ya fice daga cikin ɗakin ransa a bace, gsky yayi mugun sakewa yarinyar dayawa shiyasa ta rainashi . Saukowa tayi ta shiga bayi tai alwala ta fito tayi sallah tana idarwa ta mike ta Isa gaban mirrow ledan da ya aje mata ta ɗauka haɗe da buɗewa, robobin take away ne acikin har guda uku, ɗaukan ɗaya tayi haɗe da buɗewa ta soma ci, kad'an taci dan zazzzabi take ji sosai bata jin dadin bakinta ta sha ruwa kad'an . kamar ta koma ta kwanta ta tsinci kanta da fitowa, kanta babu dankwali ta fito zuwa falo da kyar take taka ka'fafunta , yana tsaye agaban tv ya bawa cikin falon baya yana ƙoƙarin danna code din bude wayarsa , jin motsin mutun a falon yasa batare da ya juyoba yace. "waye ? "Waye byn wacce ka sato ka ajiye a gidanka ita ce ta fito ta sha iska tayi mgnr da kyar tana kokarin zama akan kujera "shekaru sun ja wallahi ya kamata ka tuba ka daina harkar fashi ,nasan da mahaifiyarka tasan wannan aikin kake yi da bata yi alfahari da Kai ba a karshe kashe kanta zatayi dan bakinciki ." A matukar fusace ya nufo Inda take tamkar wani mayunwanci zaki ya damki wuyanta yana Shirin danne makoshinta ya fasa saboda zafin daya ratsa tafin hannunsa ya tsura mata Ido kawai yana kallonta "ka shaki ne mana ai ni yanzu a shirye nake da mutuwa gara min mutuwa akan cigaba da zama da Kai ,a farkon had'uwa ta da Kai naji duk duniya Kai mutumin kirki ne ,Kai ne mutumin da zuciya da gangar jikina suka mace akansa saboda a tunanin zuciyarka me kyau ce a she ba haka bane mugun ciwo ne daskare a zuciyarka wannan mummunar sana'artaka yafi min komai zafi acikin zuciyata wanda adalilin haka yanzu babu kyakkyawan zaton da soyayyarka acikin zuciyata sai zallar tsana ,na tsaneka tsanar da zan iya ganin bayanka ka rubuta ka ajiye muddin na bar gidan nan sai nasa ka shiga ha......." "karya ne " ya fad'a a tsawace yana nuna ta da yatsansa "karya ne baki Isa ba , baki Isa kisa akamani ba how could you tell someone tanweer ?" you can't do that , bazaki iya ba sannan jaguwa ba zai kamu ba cikin sauki ba sai dai wani mutun dabam, da zan kamu da ban Kai iyanzu ba" yayi mgnr yana furza mata iska a fuskarta tayi saurin runtse idanunta gabanta na faduwa , ya juya mata baya tare da rike kugunsa da hannu d'aya ya fara zagaye falon zuciyarsa na tafarfasa can ya juyo a matukar fusace "and kikace me byn zaki sa na shiga hannu ?" Kin tsaneni tsanar da zaki iya ganin bayana Shima karya ne zuciyarki bazata iya rabuwa da soyayyata ba yadda kika furta cewar kina sona haka zaki tabbata da sona a karshe ciwon sona ne zai kasheki saboda Ina ranki ,na shigeki shigar da bazaki iya cireni a ranki ba ,zaki je gidan wani da tarin soyayyata gangar jikinki za'a Kai gidan wani zuciyarki kuwa tana nan ....."ya nuna qirjinta daidai saitin zuciyarta . wani irin sarawa kanta ya dinga yi da karfi kmr zai ra'be gida biyu tayi matukar firgita da Jin mgnr shi , ta d'auka zai tsorata da maganarta sai dai taga sa'banin haka atattare dashi sam shi din ba matsoraci bane zuciyarsa a dake take ,kallonsa tayi tare da ciza lips dinta batare data sake yunkurin cewa komai ba "ki tashi ki 'bace min da gani banason ganin wannan banzar fuskarki, karki qara kuskuren zuwa Inda nake sannan duk abinda kikaga Ina yi miki karki d'auka so ne , ba so bane tanweer dan ko digo d'aya na sonki babu shi acikin zuciyata bakya cikin irin tsarin matan da zan so , idan Kuma kin koma gaban iyayenki dan Allah karki fasa idar da nufinki akaina kiyi Ina jiranki wani irin zafi da ciwo kai ne me karfi yayi mata diran makiya gbdy jikinta ya sake d'aukar zafi tayi karfin halin dafe kanta cike da sanyi jiki ta mike ta nufi hanyar komawa d'aki sai da tayi da tasanin fitowarta ." da kyar ta dinga d'aga ka'fafunta da idanu ya bi bayanta yana kallonta rai a 'bace har ta bace wa ganinsa sannan ya d'auke idanunshi yana fesar da iska zuciyarsa ban da zafi babu abinda take sai faman tsaki yake ja da karfi ya fad'a kan kujera ya runtse idanunshi tare dafe goshinsa cikin haka abokansa suka shigo suka samu guri suka zauna ganinsa haka yasa suka fara tmbyrsa abinda ke damunsa shiru yayi yaki cewa komai sai tsaki yake ja anas ya dafa kafadarsa "meye damuwarka Kuma ? Still shiru yayi yana ciza lip's dinsa jabir da jubi suka tashi suka fita dan sun San tunda yayi haka ba magana zai yi ba "ya kamata ka rage damuwar nan jaguwa nasan duk damuwarka bata wuce akan yarinyar nan ba "Ina matukar tausayin yarinyar nan anas amman ita burinta bai wuce taga bayana ba yayi mgnr a fusace idanunshi sun yi jajur "kayi hakuri nasan da haka nasan kana tausayinta da qau...." wani irin kallo yayi masa wanda yasa anas ya hadiye abinda zai fad'a "na sha fad'a maka ka daina cewa Ina son yarinyar nan amman tunda haka kake tunani ka zuba Ido zan baka mamaki" "yauwa haka nake so Ji abokina Ka bani mamaki ka rabu daita mu hutu tunda baka sonta banga amfanin zamanta damu ba dan kasancewarta damu matsala ne mu sallameta kawai anas ya fad'a yana cigaba da bashi shawara akan tanweer ..." Ita Kuwa tanweer tana shiga d'akin ta shiga har gitsa d'akin tamkar mahaukaciya a karshe ta fad'a kan gado hawaye na zubo mata sharrrrr akan quncinta tasan hawayenta nada halaka da bakaken maganganun daya fad'a mata , zuciyarta ta karye madadin soyayyarsa ta bar zuciyarta kamar yadda take buri sai ta dawo mata sabo fil tunda take baa ta'ba kallon idanunta aka furta ba'a sonta ba sai Adnan shine mutun na farko jikinta ya sake d'aukar zafi sosai wuni ranar bai shigo Inda take ba har dare ita Kuwa zazzabi da dacin maganarsa da ciwon gajiyar sex din jiya suka hade mata guri d'aya tayi kuka har hawayenta suka kafe bai shigo Inda take ba ya kama kanshi dan yasan koya shiga gurinta wani rashin mutunci zata masa shi Kuma bazai dauka ba ." washegari tun karfe goma suka bar gidan batare daya lekata ba , dan har lokacin haushin abinda tayi masa bai bar zuciyarsa ba Kowani titi jami'an tsaro ne over fiyye da duk wani abun hawa, duk motar data zo wucewa sai an tsaresa an bincika ciki da wajenta tun daga nesa suka hango motar jaguwa tun kafin motar ya gama karasowa garesu suka daga ma eku hannu alamar ya tsaya a hankali motar ta rage gudu tare da k'okarin yin gefen titi ,a hankali eku yayi waning glass din motar yana mazurai ,daya daga cikin police officer ya dan leko cikin motar, cikinsa ne ya duri ruwa sakamakon ganin pesto a hannun jubi , ya ware Idanunsa sosai yaga ak 47 akan cinyar eku dake tuki ya Kai Idanunsa baya nan yaga sabon tashin hankali domin kuwa manya bindigu ya gani akan cinyar anas da jaguwa wanda ya kawar da fuskarsa gefe yana kallon titi da sauri Police office's din da suke zagaye da motar suka yi baya jiki na rawa . daya daga cikin police yace "sorry ban San ku bane you can be on your way " a hankali glass din motar ya fara yin sama motar ta fara move police sukayi sauri suka tsaida wani me adaidaita suka duba cikin motarsa kana suka bashi hannu ya wuce direct to Ogun state suka nufa basu suka dawo gidan ba sai daf da sallar magriba wanka ya fad'a tare da alwala ya fito ya soma k'okarin gabatar da sallah byn ya idar da sallah magrib ya nufo d'akinta hannuwansa duka zube cikin aljihun wandonsa ya hangota kwance tayi ruf da ciki ko motsi kirki bata iyawa , ganin yanayinta yasa qirjinsa bugawa da sauri sai dai bai nuna hakan ba a fili tun kayan jiya ne sanye ajikinta, harara ya wurga mata sakamakon tuno abinda tayi masa a natse ya qaraso Inda take ya Kai hannunsa wuyanta nan yaji wani zafi ya ratsa tafin hannunsa kmr ta buge masa hannu sai dai bazata iya ba dan jikinta babu karfi "baki da lfy ne ?ya tambayeta banza tai masa taki motsa labbanta "raguwa banza kawai ya fad'a acikin zuciyarsa ." "Kinyi sallah ma kuwa ? Still shiru tayi masa bai damu ba ya cigaba da mgn "idan kinyi sallah ki canza kaya ki sameni a falon dan naga alamun tun kayan jiya ne ajikinki yana gama fad'ar hk ya juya har ya kai tsakiyar daki yaja ya tsaya yana cewa "na sanki da shegen d'aurin Kan tsiya ,minti goma kawai na baki ki sauya kaya ki fito dan Allah karkiyi abinda nace ya cigaba da tafiya ya fice daga daki . Babu yadda ta iya ta mike ta shiga bayi alwala tayi ta fito ta tada sallah byn ta idar taki sauya kaya kmr yadda ya bukata ta fito , yana tsaye tare da friends dinsa ta fito duk suka tsura mata Ido suna kallonta maganar jaguwa ta jiya ce ta fad'o musu sosai suka qura mata Ido suna yabawa da kyawunta . yaji motsin fitowarta amman yaki juyawa "muje ko yace daita sannan ya fuskanci abokansa "zan dan fita amman bazan dade ba zan dawo ya karasa maganar ya nufi kofar fita .."Tabi bayansa tana adduar Allah yasa gidansu zai kaita ta huta .. suka bisu da kallo kowannensu na maganar zuci .yana gaba tana biye dashi abaya har suka ƙaraso inda motarsa ke fake eku na ganinsa ya taso da hannu jaguwa ya dakatar dashi ya buɗe murfin motar ya shiga itama ta shiga yayiwa motar key ya tada motar mai gadi na ganinsa yayi hanzarin tashi ya bud'e masa yana daga masa hannu ya fice ya hau kan titi tafiya kad'an yayi ya waigo gefen da take zaune cike da takaici"sai nace kisa seatbelt zaki sa kome ?" ya tambayeta cikin yanayi na ɗan jin haushi. Janyo belt tayi ta saka batare da tace umm ba bare Uhmmm sai qirjinta dake bugawa kamar zai fito waje.Sunyi tafiya me d'an nisa akan titi bata waigo ta kallesa ba, sai faman wasa take da yatsun hanunta tana addua acikin ranta ." Kai tsaye 1829 plaza ya shiga har ya gama daidaita parking ɗin motar bata d'ago ba ya ciro wayarsa ya lalu'bo number aliyu yayi dealing ya manna a kunnensa maganar minti biyu yayi ya katse ya kira sadiq shima bai dade ba yayi disconnect din Kiran ya fito ya barta ya kulle motar gbdy, taja tsaki aranta ,shiru tayi tana zance zuci da dube dube da idanunta sai lokacin ta fahimci inda ya kawota, kallo d'aya tayiwa gurin ta fahimci gurin sun ta'ba zuwa da ib ta cigaba da zance zuci kmr ance ta Kalli kan kujerar daya tashi idanunta suka sauka akan wayarsa ta d'auka da sauri ta shiga daddana code din data ga ya danna jiya tana addaur Allah yasa haka ne 2020 ta danna sai ga wayar ta bud'e jikinta na rawa tashiga dealing number dad dinta kira biyu ya d'auka bakinta na rawa tace "dad ..."!daga can bangarensa a zaune yake amman sai daya mike tsaye cikin firgice yace"tan !!! where are you ? dad ka zo 1829 plaza ...." ai bata Kai karshen maganrta ba taga yana tahowa da sauri ta sauke wayar a kunnenta tana kokarin goge number ta kashe waya gby da sauri ta ajiye wayar zuciyarta na bugawa da karfin gaske ta sunkuyar da kanta tana danne kukan dake kokarin fito mata ". ya bude murfin bayan motar ya jefa ledar hannunsa sannan ya bude banagaren mazaunin direba ya shiga yaja Kai tsaye fmc hospital ya nufa a hankali ta d'ago idanunta nan ta fahimci asibiti ya kawota yayi parking Yana kokarin fitowa yace "fito muje" ya faɗa yana ciccin magani .jiki a sanyaye ta fito daga cikin motar ya rike tsintsiyar hannunta gam cikin nashi suka jera koina hasken fitilu ne kowa ya gansu sai ya sake kallonsu dan bakaramin dacewa sukayi da juna ba zaka d'auka su din mata da miji ne ,yayinda gabanta ya dinga faɗuwa aranta tace "Allah Ka bani iKon tserewa yau daga hannunsa ". Tafiya kad'an sukayi taga sun tsaya a bakin wani ƙofa ya Kai hannu yana knocking din kofar daga ciki aka bashi izinin shigowa." shiga muje "babu yadda ta iya ta shiga kmr zatayi kuka Sadiq na ganinsu ya miƙe yana fad'ad'a fuskarsa da murmushin jin dadi Dan bai taba ganin yayansa da wata mace ba sai yau shiyasa murnarsa a fili take da hannu ya nuna mata gurin zama ita Kuwa kallonsa take saboda tsananin kamaninsu zaka rantse tagwaye ne , babu shakka wannan mutumin dake gabanta dan'uwansa ne km na jini dan kamar ta baci a natse muryarsa ta fito tmkr ta dan'uwansa "father ya sunanta ne ?"ga tan a gabanka ta fad'a maka sunanta tunda shishigi kake son yi ". sadiq yayi murmushi yana kallon tan wacce ta dago ta kalli jaguwa sannan ta d'auke kanta ita dai addua take har lokacin ,shi kuwa sadiq ya kasa hakuri hakan ya tsinci kanshi da cewa "aunty nah ya jikin naki?" ya sake tambayeta cike da kulawa." da sauƙi!" ta basa amsa murya a sanyaye a natse sadiq ya soma haɗa kayan aikin da zai mata amfani dashi yana gama had'awa yace "miko hnnunki shiru tayi Taki mika masa sadiq ya kalli yayansa, jaguwa ya wani haɗe fuska yace "kiyi abinda yace mana karki batawa mutane lokaci " Hawayen dake makale a kwarnin idanunta suka zubo duk da kasancewarta likita amman Allah yayita da tsananin tsoron allura muryarta na rawa tace "ni...ni banason allura a bani magani ". "dole kiso allura ko mutuwa zakiyi sai an Miki " cikin sanyin jiki sadiq yace ", father ka bita a hankali kasan mata akwai su da mugun tsoron allura "rabu daita munafurcin ne kawai ita kanta likita ce mutane nawa tayiwa allura? murmushi sadiq ya sake yi yana cewa " aha ai likitocin nan sun fi kowa shegen tsoron allura ganin tana ta bata musu lokaci yasa jaguwa kamo hannunta tare da matseta gam ajikinsa "bismillah sadiq kayi mata allura " sadiq ya soma k'okarin tsira mata ta makale ajikin jaguwa sosai tare da sakin K'ara mara sauti ,wani irin harbawa jijiyar jaguwa tayi da karfi take yanayinsa ya sauya bayan hk wani sanyi yaji yana taso masa tarayyarsu ta shekaranjiya ce ta dawo masa a hankali tsigar jikinsa suka dinga mkewa gbdy ya nemi natsuwarsa ya rasa ana gama mata allurar ya saketa dan idan suka cigaba da kasancewa haka komai zai iya faruwa dan zai iya danneta a office din. sadiq ya had'a mata maganunguna har dana zazzabi ya mika mata yana sake mata Sannu jaguwa yayi masa sallama suka fito kmr farkon da zasu shiga yanzu ma hakan ce ta kasance taji kmr ta fixge daga hannunta ta kwasa da gudu ." suka karaso Inda sukayi parking suka tsaya abakin mota kamar ya sani ya bude mata sai data shiga ta zauna ya kulle sannan ya zagaya ya shiga bai zauna ba sai daya d'auke wayarsa ya zauna yana danna gefenta yayi mamakin ganin wayar a kashe ya kunna ya ajiye a ma'ajinta tare da yiwa motar key ko cikakken minti biyar bayi da kunna wayar ba kira shigo da sauri zuciyar tanweer ya shiga bugawa da karfi . ta kame guri d'aya ya d'auki wayar da hannun d'aya yana dubawa yayinda hannunsa ke kan stearing yana tuki sunan Abubakar Hamid ya gani yana yawo akan screen din wayar da yake yana da truculler a wayarsa ,bai gane ko waye ba ya dai d'auki wayar yana dauka yaji saitin muryar hade da Kiran sunan tanweer ...!wani wawon burki yaja a tsakiyar titi ya waigo yana kallonta "tanweer !!! are you okay ? shiru cikin tsananin tashin hankali minister yace "Talk to dady tan where are you ? "Inna lillahi ta furta a fili tare da juyowa da sauri Jin sautin muryar mahaifinta dake fita cikin tsananin tashin hankali . Kit jaguwa ya katse Kiran tare da ɗauketa da barin makauniyar take hancinta ya balle da jini ,wani kuka ta saki mai ban tausayi ta bud'e baki zata yi mgn ya sake yarfa mata wani mari wannan karon gilmawar duhu ta gani acikin kwayar idanunta ta sake fashewa da wani sabon kuka tana neman d'auki tana kallonsa ya bud'e bayan wayar ya cire sim din ciki ya karya ya watsa a bakinsa ...." Mmn sudai 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK FREE PAGE WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan a tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686 alert domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️17 A matukar fusace ya bawa motar wuta gabansa banda fad'uwa babu abinda yake , ita Kuwa kuka take sosai kamar ranta zai fita . zuciyarsa ke wani irin ciwo da zafi dan idan akwai abinda ya tsani gani shine zubar hawayenta sai dai a halin yanzu baya jin zai iya rarrasheta ,zai jure Jin zafin saukar hawayenta .hannunta ta Kai kan hannunsa ta rike gam hawaye shabe shabe kwance a fuskarta , da sauri ya waigo fuskarsa ya kalleta yana zabga mata katuwar harara ,gashi fuskarsa gbdy babu annuri , cikin muryar kuka ta kira sunansa "Adnan '! Yana jin ta yayi mata banza tare da d'auke kanshi ya maida kan tukin da yake yana jan dogon tsaki "me yasa Adnan ? " me yasa bazaka maidani gidanmu ba ?" Shiru yayi yaki ce mata Komai dan ko yace zai yi magana muryarsa bazata fito ba saboda 'bacin rai dake daskare a zuciyarsa ,zubewa tayi ajikinsa ta saki wani sabon kuka me tsuma zuciya tana cewa "kayiwa Allah da manzonsa ka maidani gidanmu nagaji ! nagaji !! " . bai ce ta daina kukan ba haka zalika bai ce ta bar jikinsa ba ya barta tayi kukanta , shi Kuma ya cigaba da falfala gudu akan titi ." Bangaren minister kuwa cikin lokacin da bai wuce minti biyu da yaji wayar farko da sukayi da tanweer ta mutu ba ya soma neman number din commissioner batare da bata lokaci ba ya d'auka nan minister ya shiga zayyano masa abinda ke faruwa . cikin sauri commissioner ya katse Kiran ya kira dcp dake rike da halakin kula da binciken tanweer kafin kace me jimi'an tsaro sun hallara a gabansa ,cike da natsuwa ya soma magana "please ku maida hankali sosai yanzu nan minster yace sun gama waya da diyarsa tana 1829 amman ga number data kirasa dashi ya turo mana ku tafi kuna tracking din number ku samu location Inda gurin yake . Nan take dcp ya amshi number suka fito cikin sauri suka shiga motocinsu suna tracking din number sai dai yaki nuna musu location saboda number bata shiga gbdy bare su samu location din da akayi amfani da wayar har suka hau babban titi . dcp ya kira commissioner yana d'auka yace "sir layin nan bai shiga ba bare mu samu locacin din Inda suke amman zamu k'arasa 1829 plaza dake igando ko zamu dace a nan akayi amfani da layin yanzu dai zamu cigaba da Kiran layin har mu Isa ."Allah yasa ba fahimta yayi ya kashe wayar ba ? "Dan Allah kuyi aiki yadda ya kamata dan yarinyar ta kira cikin mawuyacin hali da alamun tana cikin tsaka me wuya, wannan wata dama ce me kyau da muka samu kada ku bari ta subuce mana "okay sir inshallahu zamuyi iyakacin k'ok'arinmu ". Commissioner ya katse Kiran yana juyi akan kujera gashi dai shirin tafiya gida yake Kiran minister ya same shi Amman a yanzu ya zama dole ya fasa tafiya gida ya zauna zaman jiransu idan ta kama ya kwana ma a office zai yi ". gudu motocinsu suke sosai akan titi tare da jiniya ,kowacce mota ta gansu sai ta kauce ta basu hanya ,irin gudun da sukayi yasa cikin kankanin lokaci suka k'araso 1829 suka faka motocinsu suka firfito cikin sauri wasu suka nufi babban get din plaza din , yayinda wasu suka tsaya abakin kofar motocinsu rike da bindugu suna mazurai kamar wasu zakuna ,mutane kuwa tuni suka fara bawa kafarsu iska kar tsautsayi ya rutsa dasu . a hankali police suka kusa cikin plaza din ,bincike suka fara yi kafin daga baya suka bukaci ganawa da manager gurin , Kai tsaye aka Kai su Inda yake , tun kafin su fito da Id card dinsu ya fahimce su din su waye , nan take ya rikice yana kallonsu .Jimi'an tsaro ne suka nuna masa I'd card "akwai wani mai laifi daya shigo plaza dina a mintunan da suka gabanta ko zamu iya ganin cctv camera dinku ?muryarsa na rawa yace babu matsala yalla'bai ya juya ya soma lalu'bo daukar yau dan Daman a qunne yake , a hankali suke kallo har ya kawo zuwa sanda suka shigo babu wanda ya shigo me irin fuskar da suke nema tare da yarinyar dan haka suka juya cikin sauri suka shishiga motocinsu suka nufi wani branch din dake ikotun ." Jaguwa na isowa gida yayi parking yana ƙoƙarin bud'e mota domin ya fito da sauri tanweer ta rike shi gam ajikinta "dan Allah kada ka sake shigar dani cikin gidan nan "ya waigo a natse sai dai a fusace yake kallota sai daya d'auki second biyar yana kallon sannan yace "wai meke damun tunaninki ne ?"me ya samu gidan nan da kike son barinsa bayan rayuwarki ake k'okarin karewa ? Tayi shiru tana kallonsa da nazarin maganarsa kullum maganarsa kenan rayuwarta yake son karewa "ka fad'a min waye wanda yake son d'aukar rayuwata da har kake k'okarin karewa ? tayi masa tambayar jikinta na rawa tare da sheshekan kuka."ganin yadda ta rikice yasa ya kamo hannunta ya rike cikin nashi gam suna jin dumin juna "ki natsu zan fad'a miki amman ba yanzu ba "ni dai ka fad'a min ko waye shine samun kwanciyar hankalina da samun natsuwar zuciyata, Idan ma ta kama zan hakura da gidanmu na cigaba da zama da Kai ,"ko Kuma ka siyo min sabon layi ka had'a min waya sannan ka fad'a min ko waye sai na fad'awa mahaifina a d'auki mataki akansa , wallahi nayi maka alkwarin bazan fad'awa kowa ba ." Yayi d'an murmushin gefen baki wanda ya bayyana ainihin sirrin kyawun da Allah yayi masa "Ina ce kince zaki tona min asiri byn kin bar gidan nan ? "tayi saurin girgiza masa Kai alamun a'a "bazan yi ba na maka wannan alkwarin duk runtsi duk wuya bazan aikata hakan gareka ba muddin ka fad'a min ". "kada ki damu idan kin shirya fad'awa duniya kiyi karki fasa , idan kin koma gida ki tara gbdy 'yan jaridan garin nan ki sheida musu cewar Adnan dan fashi ne abinda nayi Imani dashi Allah bazai basu nasara akaina ba , mahaifiyata tana tsaye a kaina da adduointa haka mutane da dama suna min addua , duk da Ina aikata zunubai Allah zai tsareni daga sharrin duk wani jami'n tsaron albarkancin adduar mahaifiya data mutanen kirki ." shiru tayi tana kallonsa hawaye na gangaro mata cike da sanyin jiki ta zare hannuwanta dake cikin nasa ta soma k'okarin zare jikinta daga garesa ,yana kallonta tayi baya da kujeran da take zaune ta maida jikinta ta kwanta tana mai runtse idanunta , yatsun hannunta ya kamo bai san yadda akayi ba ya tura cikin bakinsa ya fara tsotsa , wani iri ta dinga ji a sansar jikinta kmr ana zarar ranta , tayi k'okari cirewa ya rike yatsun da karfi yana cigaba da tsotsa kamar ya samu sweet sai daya tsotsa son ranshi sannan ya cire bakinsa ya ciro hanky ya goge mata hancinta dake digar jini yana cewa "ki kwantar da hankalinki zan fad'a miki ko waye amman ba yau ba ". yana gama fad'ar haka ya sakar mata hannu ya bud'e murfin motar ya fito ya zagayo bangarenta da take ya bud'e mata ta fito jiki a sanyaye, ya d'auki ledar maganin da aka basu ta dubeshi fuska da hawaye . bai tsaya bi ta kanta ba ya riko hannunta ta turje alamun bazata ba ya juyo ya watsa mata idanunshi fuskarsa a d'aure "karki min taurin kai " ya fada tare da sake juyawa suka shiga cikin gidan bakinsa d'auke da addua (bismillahi walajna wa bismillahi kharajna wa'allahi rabana tawakkalna ) tana jinjinawa girman iliminsa, gashi tantiri gashi malami ta fad'a acikin ranta . Kai tsaye d'akinta ya shiga daita ya kamota ya zaunar daita abakin gado ya janyo kujerar madubi ya zauna yana bin d'akin da Kallo duk ta hargitsa d'akin ko d'azu daya shigo yaso yayi magana yanayinta yasa ya share ya girgiza Kansa sannan ya fuskanceta ,baya jin dadin yadda take d'aga hankalinta akan gida , shi bashi da niyyar cutar daita , ko abinda ya faru daren shekaranjiya ma ba yin Kansa bane itace sila , tillastawarta ce ta janyo hakan ta faru ban cin haka babu abinda zai kai shi aikata zina daita. "tan ...! Ya kira sunanta cikin kasalalliyar muryarsa yana sake kamo hannunta tare da kafeta da tsumammun idanunshi masu kashe mata sansar jiki , d'ago idanunta tayi ta zuba masa tana sauraronsa tare da jin wani iri a sansar jikinta duk sanda zata kalleshi sai taji wannan yanayi wanda babu tantama na qunar da take masa ne . "wanda ya tura mu fashi gidanku bashi da hannun cikin zamanki tare damu , rikeki da nayi Kuma nayi amfani da maganar da mukayi dashi a karshen maganarmu cewa "yayi yana da wasu target akanki a dawo dake ya aiwatar da nufinsa wannan shine dalilin da yasa na rikeki ba dan raina na so ba ". "Dan ranka na so dai ka rikeni idan ba haka ba meye aciki ? tayi maganar a matukar fusace " ka mayar dani Inda ka d'auko ko ka fad'i wanda ya turaku gidanmu kawai a wuce gurin , ya runtse idanunshi yana nazari wasu abubuwa akanta . ta dubeshi idanunta cike da ruwan hawaye "adnan ka d'auke ni a daren nan ka mayardani gidanmu dukkanin alamun sun nuna min iyayena na cikin tsananin damuwar rashina da.... ...." "na sani Kuma zan mayar dake amman ba yau ba ki bani lokaci wallahi zan mayar dake akwai binciken da nake da zarar na gama zamammu tare zai zama tarihi ". ta matso kusa dashi sosai har gwiwowinsu na gogan juna "naji amman dan Allah ka sanar dani Wanda ya tura ku gidanmu fashi ?ya girgiza mata Kai sannan yace "idan ma kika ji ko waye ba lallai ki yarda ba, Killa Kuma ma kiji kin tsanani kanki sannan tabbas wasu rigingimu zasu faru saboda kusancin dake tsakanin mahaifinki da wanda ya bamu aikin ." ta kamo hannunsa ta rike gam cikin wani yanayi "cikin dangin dad dina ne ko na mum dina ke son ganin bayan iyayena da ni kaina ? ya girgiza mata Kai alamun "a'a"to sanar dani dan Allah zan barwa cikina bazan ta'ba fad'awa kowa ba ". Shiru yayi yana nazari akan lamarin ya fad'a mata ne ko ya shareta "abinda yasani tabbas idan batun ya fito ya sa'bawa dokarsu domin a aikinsu babu wannan tsarin ,duk runtsi duk wuya ba'a tonawa juna asiri tunda tun farko da wajewa ake tsara komai ba'a juyawa juna baya. ta katse masa tunani ta hanyar cewa "kana ganin zan iya tona maka asiri ne ?" Allah na dai fad'a ne amman bazan iya aikata hakan ba. "na sani dan fad'awa soyayya ba abu ne me sauki ba da har zaki tona asirin masoyinki I know you can't do that to me tanweer bazaki iya fad'ar komai akaina ba saboda qaunar da kike min." ta lumshe tsumammun idanunta na second biyu tare da jan tsaki acikin zuciyarta dan muddin tayi a fili balai zai mata a hankali ta bud'e idanunta akan kyakkyawar fuskarsa "ba wannan story din na tambayeka ba ,ka ajiye batun wani soyayya dan a yanzu babu ita acikin raina buqatata ka min bayani wanda yasakaka aikin bana son jan aji da salo tayi mgnr tana murgud'a masa k'aramin bakinta .yayi murmushin gefen baki yace "to da gaske zaki rufa min asiri agurin iyayenki ? da sauri tace "me zai hana in bukatar hakan ya taso ?" "sannan Ina fatan zaki fahimceni ?" ta gyada masa alamun zata fahimcesa, shiru tayi tana jiran ya faiyace mata Komai kawai taga ya zare hannunsa ya mike tsaye tare da zura hannuwansa duka cikin aljihunsa , a hankali ya juya mata baya yayi taku zuwa daf da kofar bayinta ya tsaya tare da waigowa yace "ni zaki yaudara ko ? ta girgiza masa Kai alamun "a'a "karya kike tanweer yaudarata zakiyi dan zuciyata bata yarda dake ba duk da d'arurar soyayyata dake cikin kwayar idanunki da zuciyarki kina son na fad'a miki wanda ya tura mu fashi gidanku sai ku taru ke da jami'an tsaro ku cutar damu ko ? yana rufe baki yaji ta rungumesa tsam ta bayansa tana cewa "wallahi kaji na rantse maka bazan sheidawa kowa ba ,bazan zamo me Saka hannu gurin cutar da kai ba ,ya juyo daita gabansa suka fuskanci juna "dame zaki gamsar dani bayan tun farko kice da bakinki kika fad'a min zaki tona min asiri ?" ta tsugunna gwiwowinta biyu a kasa ",ka yarda dani Adnan na rantse maka bazan aikata hakan ba ". ya tako a hankali ya tsugunna a gabanta "na sani bazaki fad'a ba amman ni ba mahaukaci bane da zan fad'a miki wanda ya tura mu a aiki gidanku , babu wannan ajandar acikin aikinmu ko gaban alqali za'a Kai d'aya daga cikinmu da wahala ya fad'a ,kada ki damu ki bar son jin komai gida ne dai zan kaiki a duk sanda wa'adi ya kai ya fad'a yana janyota jikinsa ya makaleta tare da Kai bakinsa daidai kunnenta "ki K'ara natsuwa da jin dumin jikina ." Tayi shiru zuciyarta na quna da tuttukin bakinciki ,duk abinda take tana yi ne dan ya fad'a mata wanda ya bashi aikin amman shine zai rainawa kansa hankali yace ita ya rainawa ?" cike da matsanacin bakinciki fixge jikinta tace " kar Allah yasa ka fad'a kuma Allah ya Isa da rungumata da kayi ban yafe maka ba mugu kawai me zuciyar dutse duk irin rantsuwar dana yi maka bai sa ka yarda dani ba saboda muguwar zuciya irin taka ." cikin dariya ya sake janyota jikinsa sosai ya rungumeta tsam yana busa mata numfashinsa tare da cewa "kada ki damu da irin zuciyata dan babu abinda zai qareki dashi Allah ya Isa Kuma daman allah isashe ne ko baki ce ba , wayonki yayi matukar burgeni I love it keep it up yayi mata kiss a goshi sannan yace "zaki cigaba da zama da Adnan har zuwa sanda yaga damar maidake gidanku sannan kiyi k'okari ki rage wannan soyayyar da kike masa idan ma da hali ki cireta gbdy ya saketa ya koma jikin window ya tsaya yana kallon farfajiyar gidan kusan minti biyar yana tsaye sannan ya juyo "me zaki ce akawo miki kici ki sha magani ? babu abinda zanci ta fad'a a fusace tana dubansa hawaye na tsiyayowa akan quncinta "daman Kin saba kwana da yunwa idan shi kike ra'ayi fine ,I don't care ya nufi kofar fita daga d'akin ya barta cikin tsananin damuwa da sake shiga tashin hankali ." Yana fita number minister ya fara nema kira uku yayi kafin a d'auka ,hajiya zainab ce ta dauka cikin sanyayyiyar murya tace" hello yana jin sautin muryar ya fahimci mahaifiyar tanweer ce dan bazai manta da muryar ba da irin kuka da kururuwan da tayi a daren da zai taho da tanweer muryarsa a dikile ya soma magana cikin Isa " Ina minister ?ta waiga a sukune ta Kalli Inda minister yake zaune aqasan tayis yayi tagumi da hannunsa d'aya cikin tsananin tashin hankali "wake magana ?ta tmby cike da faduwar gaba "babu buqatar sanin haka sai dai dalilin Kiran shine ki fad'awa mijinki idan yana kusa " cewar ya dakatar da kawalayen daya tura haushi gari dan nemammamu wato jami'an tsaro idan ba haka ba zai zama sanadin rasa rayuwar diyarsa tanweer ". nan take jikin hjy zainab ya kama rawa hawayen dake makale a kwarnin idanunta suka sauka akan quncinta , a hankali ta soma karanta hasbinallahu wa ni'imal wakil tana cigaba da sauraransa "ki fad'a masa ya janye if not you'll lose your daughter ko Kuma musa ayi reping dinta mu yada a social media yana gama fad'ar haka yayi disconnecting din kira yana fesar da iska. wani kuka hjy zainab ta fashe dashi ta zube kasa tana furta kalmar " inna lillahi wa inna ilaihi rajiun da sauri minister ya matso kusa daita dan tunda ta d'auki wayar tana kallonsa shima ya tattara hankalinsa da natsuwarsa gurinta a rud'e yake tambayarta "menene zainab me akace miki a wayar da'aka kira ?" dan girman Allah ka kira office din commissioner yanzu yanzu ka sheida masa a tsaida jami'an tsaron nan bana son na rasa tanweer ,bana son wani mummunar abu ya faru daita iya abinda ta fad'a kenan ta zube jikinsa tana sake fashewa da wani sabon kuka numfashinta na sama da kasa. kamota yayi ya rungumeta yana shafa bayanta"is okay zainab babu abinda zai samu tanweer dinmu da izinin allah lafiya zata dawo garemu . yayinda ita Kuwa hjy zainab babu abinda take cewa sai "ka kira commissioner ." Can bangaren jami'n tsaro kuwa suna Isa 1829 plaza dake gaban isalo a matukar harzuke suka firfito suka shiga ciki kmr d'azu wasu suka tsaya a waje Wanda suka shiga suka fara tambayar manager gurin, Kai tsaye aka nuna musu Inda yake nan da nan suka fara aika masa tambayoyi akan mutane da suka shigo plaza din a wanni da suka gabata "ai mutane dayawa sun shigo a yau din nan yalla'bai "ko zaka iya gane fuskokin wanda da suka shigo ya fad'a tare da nuna masa hoton jaguwa ?" gsky bazan iya ba amman tunda ga hoto bari mu qunna cctv camera mu duba " take yayi rewarning cctv suka tsurawa tv din dake gurin kusa guda biyar idanunsu , idanun manager ne ya Kai kan motar jaguwa "yalla'bai ga wata mota nan ta tsaya a haraban plaza a awa biyu data gabata nan dukkaninsu suka bada attention dinsu suna duban motar suna sauraronsa " mutun d'aya ne ya fito daga cikin motar fuskarsa rufe da face mask nima Kuma a wannan lokacin na fita Kuma tabbas naga wannan motar mai number 2548 bayan ya shigo nima na dawo Ina kallonsa yana daukar dogayen riguna na mata haka kawai naji hankalina bai kwanta dashi ba idanuna na kanshi har sanda ya biya kudin kayan ya wuce duk yadda akayi wannan mutumin ne duk da fuskarsa bata bayyana ba kamar yadda hotonsa yake suna tsaka da sauraronsa kiran commissioner ya shigo wayar dcp, ya d'auka cikin sauri yana cewa "hello sir "kuyi maza ku dawo akwai matsala "matsala Kuma sir ? "Eh babba kuwa domin rayuwar yarinyar na cikin hatsari idan aka cigaba da bibiyarsu ga dukkanin alamun akwai wanda yake yiwa hukuma zagon kasa". aikuwa yayi babban kuskure ya cuci alluma har ma da zaqaqarun yansanda masu k'okarin ganin an kawar da ta'addanci a kasa inji cewar dcp batare da bata lokaci ba dcp ya juya yana bawa yaransa umarni ."Tafiya kawai dcp yake baya ko gamin gabansa saboda takaici da bakinciki wai sai yaushe ne zasu yi nasara akan jaguwa ?sai yaushe zasu yi nasara akan shi Kawar dashi daga doron duniya da wannan tunani ya Isa gidansa. Jaguwa ya dade tsaye a lambun gidansa byn ya gama waya da mahaifiyar tanweer yana shawagi agurin tare da tunani kala dabam dabam cikin haka wayarsa ta soma ringing ya d'auka ya manna a kunne ya tura hannunsa cikin aljihun wandonsa maganar minti biyar kacal sukayi ya katse Kiran ya cigaba da shawagi sai gasu anas kowannensu hannunsa rike da tabar wiwi yayinda anas ke rike da biyu ya mikawa jaguwa d'aya, ya amsa ya kai bakinsa ya fara zuka sannan gabad'ayansu suka samu guri suka zauna suna magana akan mata "ya kamata mu dan fita yau ko Kuma muyi invent dinsu zuwa gidan nan ?"ai rayuwa babu mace quntatawa ne kasamu mace lafiyiyayya Kuma me shaye shaye ka sauke gajiyarka akanta inji cewar jubi murmushi jabir yayi "wallahi kamar kuwa kasani mace me shaye shaye tafi dadin muamula ga juriya saboda bata haiyacinta haka dai sukayita hirarsu akan mata yayinda jaguwa ya lula duniyar tunanin wanda tunanin kusan duk na tanweer ne .yana jin kamar ya shareta amman zuciyarsa ya kasa aiwatar da hakan ko babu komai tana bukatar kulawarsa tunda bata da lafiya kuma idan bata ci abinci ba taya za'a yi ta sha magungunanta ? wannan tunanin yasa ya kira aliyu ya aika siyo mata abinci bayan kamar awa d'aya aliyu ya dawo hannunsa rike da farar leda ya amsa ya ajiye ya cigaba da zugar wiwi , sai da yayi mankas sannan ya mike ya nufi d'akinta bakinsa d'auke da sallama hannunsa rike da farar leda yayinda gbdy jikinsa ke warin wiwi hade da turaren jikinsa . shigowarsa ke da wuya d'akin ma ya kaure da warin wiwi dana turarensa wani irin haushi ya kamata idan akwai abinda ta tsana shine warin wiwi ko ta'ba , kallo d'aya tayi masa ta d'auke kanta ta mayar wani gefe tana wasa da yatsun hannunta . Ya ajiye ledar hannunsa yana cewa "ga abinci nan kice ki sha magani kin ma kuwa yi sallah isha'i ? "ban yi ba Kuma bazan yi ba, wallahi idan ka sake min magana akan sallah sai na kashe kaina "Allah ya bada sa'ar tafiya dadin abun idan kin kashe kanki bazaki rataya a wuyan Adnan ba kice zaki mutu kafura ". "Kai ne dai kafuri Kuma Kaine zaka mutu a wannan rayuwar da kake. "are you out of your sense ? ya fad'a a fusace " ni kike fad'awa haka ?" shiru tayi tana dubansa kafin idanunta ya kawo ruwa "amman Kai me yasa kullum sai kayi min magana akan sallah kamar wata kafura ? "Alama na gani na bakin son yinta " . shiru ta sake yi kamar me nazari numfashi ya fesar ya juya zai fita yaji sautin muryarta a raunane "kazo ka d'auke banzar abincinka dan ba zanci ba" kad'a kafad'unsa yayi yace "daidai kenan Ina son haka ,Kinga rashin cin abincinki ko rashin walwarki bazata dameni ba saboda bana sonki bakya cikin rayuwata kisan Allah ko nemanki nayi na rasa bazan damu ba dan bayan mahaifiyata da kannena ban san ciwo kowa ba, bayan darajan kannena dana sani ban San darajan kowace mace ba Kinga Kenan Kema kina cikin matan da bana ganin darajansu ,yana gama fad'ar haka ya fice daga daki ."Kuka ta rushe dashi tana Kiran tashi uku sai da tayi me isarta sannan ta janyo ledar daya ajiye mata dan yunwa take ji sosai , taci kad'an ta bar sauran ta shiga bayi tayi wanka ta fito ta sha magani tayi sallah ta kwanta lamo akan bed tana tunanin iyayenta, "Allah sarki dadynta muryarsa ta nuna yana cikin damuwa " dad dinta da bai iya cikakken awa d'aya ba tare daita ba ,ko zuwanta turai karatu baya jimawa batare daya ganta ba, kullum Kuma cikin video call suke ,ko ya dad dinta zai ji idan ya ga ta dawo garesa ? tasan rungumeta zai yi a karshe ya d'auketa sama yayita juyi daita yana cewa "my tan ta dawo I really miss you my tanweer wasu hawaye masu zafi ne suka biyo gefe da gefen idanunta. "Ko waye wanda ya tura musu yan fashi ?waye wannan ? ta tambayi kanta "waye cikin family dinmu ?dangin mumcy dina ne ko dangin dad dina ne ?"dangin dad dina basa zaune a lagos tunda shi din haifafen garin Kaduna ne, mumcy dina Kuma yar d'aura ce ",ai daga koina mugu zai iya idar da nufinsa ya farmaki rayuwarka,Allah sarki mugu bashi da kama suna tare dashi Amman basu san cewar shi din makiyinsu bane "shiru tayi tana sake zurfafa tunaninta ,babu abinda ya shiga yawo acikin kwakwaluwarta kamar hirarsu jaguwa a wacan ranar data san dan fashi ne "tabbas taji sun ambaci sunan Alhj tahir a hirarsu . a lokacin ta zurfafa tunanin domin sanin me sunan a karshe zuciyarta ta tsayu akan mahaifin Ib shi kad'ai tasani me wannan sunan, tashi tayi zaune ta zauna "tabbas shine me sunan Ibrahim Tahir ta furta a fili "Kai ba dai shi ba bazai ta'ba aikatawa mahaifinta haka ba sai dai idan suna ne ya zamo daya , to Kuma ai maganar Adnan ta nuna Wanda ya turasu na tare dasu to meye gaskiyar lamari ? take zuciyarta ta shiga wasi wasi wata zuciyar tace shine wata zuciyarta ta karyata hakan . wasu hawaye ne masu zafi suka zubo akan kuncinta " tana bukatar ganin iyayenta tana son ganin dad dinta da mum dinta tana bukatar Jin dumin jikinsu kamar yadda ta saba dan girmanta bai hanata kwanciya ajikinsu ba she really miss them .". Daren ranar kasa runtsawa tayi jikinta yayi zafi rau kamar garwashin wuta sai faman juyi kawai take akan mamaken bed din da take kwance tana tunanin mafuta kwakwaluwarta ta sake lula kogin tunani mai zurfi akan yadda zata bar gidan ta kowani hali dan dole tasan yadda zatayi ta bar gidan tun bai canza ra'ayinsa akanta ba ya fara kusantarta. da kyar bacci barawo ya saceta washegari da safe bai shigo yaga halin da take ciki ba yayita lamuran gabansa ita Kuma hakan ya bata damar tsara yadda zata bar gidan kota halin balai, ta fito sanye da doguwar riga baka har kasa tayi rolling kanta da mayafin rigar Kai tsaye ta wucesu a falo zaune tare da abokansa har ta fito haraban gidan ya fito ya biyota yana cewa " ke Ina zaki kika wani wuce mutane dan iskanci ? "Bansani ba Kuma karka sake tambayata Inda zani dan ni ba diyarka bace sannan ba abar ikonka bace da zaka wani tsareni da banzar ta....." shiiiii wuce ki koma ciki" "bazan koma ba gidan nan zan bari Kuma a yanzu ta fad'a tana cigaba da tafiya taku uku yayi ya riko tsintsiyar hannunta "muje babu Inda zaki sai wadin zamanki a gidan nan ya Kai . ta juyo a fusace ta sanya kwayar idanunta cikin nashi cike da balai tace "Kai waye da zaka hanani tafiya?. "ni Adnan amad ".ya bata amsa yana kallon cikin idanunta fuskarsa a had'e babu alamun wasa . "wallahi baka Isa ba who the hell are you? duk da me gadi gidan nan abun ikonka ne zanyi duk yadda zanyi na bar gidan nan Kuma a yau . jaguwa bai saurarata ba ya jingina jikinsa ajikin motarsa ya tsura mata Ido yaga iya gudun ruwanta . tanweer ta Isa Inda taga makulan motoci rataye ajikin bangon rufar motaci ta d'auki ta camery ta rike gam zata bude moto tuni yaransa suka tareta bisa umarnin jaguwa da yayi musu umarni da Ido sai dai hannunsu bai ka ga jikinta ba suka hanata ta'ba kowacce mota a daidai lokacin su anas suka fito suka tsaya suna dubanta . xagi ba kalar da tanweer bata musu ba da hausa da turanci Amman Babu Wanda ya kulata haushi ya isheta ta bar gurin mota ta nufi bakin get nan ma babu hali dan me gadi yaki bude mata get duk Inda tasan zata bi ta fita daga gidan babu hali ta shiga maseefa tana cewa " sai na bar gidan Kuma Babu wanda ya Isa ya hanani fita idan na bar gidan sai na sa ankamaku anyi muku hukunci me radadi,wallahi da Kun San Koni wacece a garin nan da baku tsaya bin umarnin wannan ba Kun hanani fita ba, ta juya ta Kalli Inda jaguwa yake tsaye jikin motarsa Idanunsa na kanta yana cigaba da kallon bakin tsiwa "zan nuna muku ko ni wace acikin garin nan tare da juya masa baya. "Kashi Amman na tausaya miki wannna shi ake kira da power less" juyowa tayi cikin fushi ta Kalli Inda yake idanunta ya sauka akanshi. yana nan tsaye sai dai zuwa wannan lokacin ya harde hannuwansa a qirji yana mata murmushin mugunta fuuuu ta nufosa cikin tsananin fushi da zuciya tace "zan nuna maka wannnan power din kasa Ido ka gani"tayi mgnr tana nunashi da yatsa "me zaki iyayi ?ba abinda zaki iya yi min ,ki daina takama da wannan dan matsayin da mahaifinki yake dashi dan baki da wani power da zaki iya min koma" . ba bata lokaci ta cukumi wuyansa "zaka ga abinda zanyi ". Yaransa suka bishi da kallo haka ma abokansa me gadi kam saurin kawar idanunshi yayi kamar bai ga abinda ke faruwa ba ran jaguwa yayi mugun 'baci sai dai bai ce mata Komai ba har sanda ta hau fad'a da maseefa da zaginsa da fada masa bakaken maganganun ,sai da tayi mai isarta sannan ta sakar masa wuya ta dukurshe ta zube kasa ta runtse idanunta wasu hawaye masu zafi suka zubo mata . shi kuwa ya matsa gefenta ya tsura mata Ido ransa na quna kafin daga baya ya canza kallon zuwa natsana yayi taku biyu zuwa Inda take durkushe dafe da goshinta "sorry tanweer bazaki iya komai ba sai da kiyita ihu kina kuka kina zagina just like a baby ,the great tanweer, kyakkyawar matashiya mai ji da kudi yanzu ta zamo abar tausayi agidan nan , gidan nan fa ba yadda kike tunani bane dan ba haka kawai yake ba ko mahaifinki da karfin masu karfin garin nan zasu zo basu Isa su shigo ba, Ina tabbatar miki muddin kika bar gidan to nine na fitar dake amman rashin kunyarki da ihunki bazasu fitar dake ba cikin sauki ba ." wani mugun kallo take masa tabbas da zata samu bindiga a halin yanzu da zata hakura da son da take masa ta harbesa ta huta, hakan ne ma zai zame mata sauki a rayuwarta dan tasan muddin bai duniya zata hakura dashi , "amman bari na gwada miki karfina ai kina son fita ko?tayi shiru taki cewa komai sai hawaye dake zuba "Ammar bude mata get tuni taga get ya bude "how dare you? ta fada tare da k'arasawa gurin me gadi ta d'aukeshi da mari "Kai har ka Isa na maka mgn Kaki bin umarnina kasan kuwa waye ubana a garin nan? "ubana shine minister of health na garin nan waye shi wannan daya ajiyeku ban da tantiri ?jaguwa ya matso gabanta ya mika mata roban ruwan faro me sanyi ",Sha ruwa sanyi tanweer kiyi aiki da kwakwaluwa " me yasa mahaifinki zai d'auki mataki akansu ?"anan basu san kowa ba sai sani , babu dokar kowa da zai yi aiki sai nawa ,gidan nan gidana ne mahaifinki bashi da wani matsayin bashi da power haka kema , shi wannan matsayin ko power din ki bari sai kin koma gidanku dan anan babu Wanda zaiyi respect dinki babu Wanda zai ga girmanki sannan babu Wanda zai bi umarninki sai nawa , nawa za'a bi kin san me yasa ?Yayi kusa kusa daita "kowa yasan matsayina, dan fashi ne dake sata wa kasa da kasa the CEO of armrobber's, armrobber's din daya yi suna da girma a fad'in Africa gbdya kowa yasan jaguwa wato Adnan amad gwoza anan wa yasan matsayin tanweer har ta bada umarni abi har ta kafa doka abi a zauna ?ke ba kowa bace sai diyar common minister of health da iya garin nan da wasu tsirarun garuruwa akansansa sannan mutumin dake zaman banza a offishinsa da suna yana aiki wa alumma mutumin da maci amana kasar ne , bai San komai ba sai shaye shaye da neman matan banza da bata rayuwar mutune wannan shine cikakken halin mahaifinki da kike takama dashi ,bari kiji da zai fito da boyayyen halinsa fili babu mutun d'aya da zai ga girmansa hatta ke kanki sai kin tsaneshi ,wallahi idan baki yi amfani da tunaninki kin kiyayeni ba kin daina zagina ba zan nuna miki asalin waye jaguwa, zan fito miki da true colour dina, zan yaga miki rashin mutunci ,zan mayar dake baiwa a gidan amadadin bautar da nake miki , sannan ki zamo daya daga cikin karuwaina nayi duk yadda nake so dake idan bukatata taso nayi ko sau nawa nake so yana gama fad'ar haka ya juya abunsa ." ran tanweer yayi mata zafi ta dinga Jin zuciyarta kamar wuta magangunsa suka tsaya mata arai ta kasa motsi, ta bishi da Ido kawai tana kallonsa ,lokaci na farko kenan da'aka fad'a mata bakaken maganganun da suka daga mata hankali Km akan masoyinta data fi qauna akan komai,sosai taji mgnr sun tokare mata zuciya Kuma ta kasa Koda motsi balle ta bud'e baki ta zagesa ko ta fad'a masa bakar mgn. shiru tayi tana mamakin abinda ya fad'a akan mahaifinta karyata hakan zuciyarta tayi sai dai Kuma ta rasa dalilin da zuciyarta ke wasi wasi akan maganarsa ." Shi kanshi jaguwa yayi mamakinta Yana jiran yaji ta balbalesa da masifa da balai akan furuncinsa sai yaji shiru don haka byn ya dan yi nisa kad'an sai ya juyo yaga me takeyi, har yanzu tana zaune tana kallonsa yaga wani bacin rai atattare daita wanda bai ta'ba gani ba tayi sanyi sosai bazai iya karantar meye a kwakwaluwarta ba tuni yaji hankalinsa yayi matukar tashi Anya bai fadi magana dayawa ba kuwa akan dad dinta ? "Shi kansa yasan ya fadi abinda bai dace ya fad'a ba , jikinsa ne yayi sanyi ya Isa d'akinsa yana tunani hankalinsa ya tashi dan arayuwarsa baya qaunar ya batawa wani bare ita da yake jin duk saukar numfashinsa yana sauka da tunaninta ne ,yadda yaga yanayinta yasan ya ta'ba zuciyarta" me yasa na fadi abinda na fada "karka damu is a very good respond to her akan furucin bakinta km ya kamata tasan kadan daga cikin halin mahaifinta . " amman Kuma karya zamo da gaske zata shirya daukar fansa akanka ? tsaki yaja dan me zakaji tsoro ko ka manta ko kai waye ? Yayi shiru na dan tsawon lokaci sannan yace "babu abinda zata iya ya kwanta akan kujerar kushin ya janyo pillow kujerar ya rungume a qirjinsa yace"tanweer you can't do anything coz na zamo wani bangare na rayuwarki ." Tanweer ta koma d'akinta ta kwanta lamo akan kayan da tayi kaca kaca dashi sai dai tsabar zafin zuciya ta jima tana tunani wani lokaci hawaye ya zubo mata ta tsinci kanta cikin kewa ta dinga Jin kamar bata da kowa da komai a duniya a tattare daita haka ta yini kwance agurin ta Kulla wannan ta kwance har dare jaguwa yasa aka yi order abinci kala kala wanda yasan take so, ya nufo d'akinta Yana bud'ewa yaga wani duhu ya kunna wutar d'akin ya sameta kwance cikin yanayi mai ban tausayi ya matsa gareta ya tabata "tanweer "! ya kira sunanta ai kamar wanda ya dana mata shoking din wuta tayi saurin mikewa ta buge masa hannunsa "ka kyaleni ka rabu dani kaji dadi burinka ya cika kasani cikin wani hali ,ka rabani da kowa nawa,kasani cikin damuwa hawaye ya zubo mata "ka rabani da masoyina ka rabani da dady ka rabani da komai hatta matsayina da mutuncina ka rabani dashi kana Jin wai Kai wani ne shiyasa ka dauki kanka a wata tsiya to bari na fad'a maka sai dai idan ban bar gidan nan a raye ba amman wallahi sai na ......" shiiiiii ki Daina wahalar da kanki coz you can't do anything ". dukkaninsu sukayi shiru suna kallon juna a zahirin gsky bai so ya fad'a mata abinda ya fad'a ba amman tunda ya fad'a babu abinda zai goge hakan, muryarsa can kasa yace"ga abinci kici ki km huce dan nasan baki ne babu abinda zaki iya yi ya mike ya juya yana cewa "ki tabbatar kin gyara d'akin ko ki kwana cikin datti ". kifi abincin tayi a kasa "baza'a ci abinci ba, gbdy ta zubar dashi tabisa da fad'a da tsawa bai kulata ba ya wuce ya tafi a wannan daren dukkaninsu babu wanda ya runtsa kowa da abinda ke ranshi ke sakawa jaguwa da bacci ya gagara ya tashi ya shiga d'akin anas kusan kwana sukayi suna Hira sai dai bai yarda ya Sako mgnr tanweer ba yayinda Zahra tayita Kiran wayarsa bai d'auka ba , wannan abu yayi mugu mugun d'aga hankalin zahra ta kwana da matsanacin fushi da bacin rai a zuciyarta da sake d'aukar burikan mugunta akan tanweer haka ma washegari bata hakura ba tayita kiransa bai d'auka ba shi kuwa duk kiranta yana gani amman yaki d'auka dan bai ga abinda zaiyi da kiranta ba ya cigaba da harkokin gabansa ." A daidai wannan lokacin kuwa Zahra na can cikin tsananin tashin hankali tsaye cikin bakake kaya kunneta manne da waya cikin yanayi na tashin hankali take waya da blessing "matsalata daya yanzu arayuwa shine Adnan ." "Na fada miki zaki samu Adnan zaki auresa ta kowani hali duk Wanda zai shiga tsakaninki dashi karshensa mutuwa ,mutuwace makomarsa dan haka ki kwantar da hankalinki mu gama da next target dinmu ki natsu karki rusa mana plan idan aikin boka yaki akwai makirci bare zai ci zan sake kaiki wani guri Ina tabbatar miki duk abinda yake takama dashi da asiri baya cinsa sai mun rusa, mun ruguza komai nashi yaji baya qaunar ganin kowa sai ke ." "Shine abinda nafi qauna blessing ya zo da kanshi ko bai rokoeni soyayya ba ni dai yazo blessing bazan iya rayuwa babu Adnan ba "ki daina kaskanrar da kanki kina da komai da duk wani cikakken nmj zai soki akanshi kece kika fi dacewa da cancata dashi ba wacan tsinanniyar yarinyar ba, ya soki ya qaunaceki amman saboda rashin hankali da tunani me kyau irin nasa ya rasa Inda zai ajiye soyayyarsa sai gurin...." "excuse me blessing don't ever call him mad karki sake zaginsa idan kina cewa bashi da hankali da tunani ni Kuma da nake so shi fa ?don't don't try to insult him "am sorry kit Zahra ta katse Kiran batare da ta jira taji me blassing zata sake cewa ba ." ******* Alhj tahir dake zaune yana jiran zuwn nazifi yace "ya'akayi son Kai nake jira anyi nasarar samun alluran kuwa da kwayoyin ?"kayi hakuri karka ga kamar Ina cutar da abokinka wallahi rashin tashinsa shine zaman Lafiya da kwanciyar hankalina sai da nazifi ya zauna akan kujera sannan yace "karka ji komai dady an samu da yarda Allah Kuma zai yi aiki ajikinsa sosai fiyye dana baya dan wannan maganin bincike ya nuna idan anyiwa mutun sau goma zai iya mutuwa dady ya matso gabansa "kar dai ya mutu amman Kuma idan mutuwar zata zame min hutu Allah ya bada ikon tafiya "inna lillahi wa inna ilaihi rajiun nazifi ya furta a ransa qirjinsa na bugawa da matsanacin karfi a sukwane nazifi ya jingina bayansa da abun kujera "dady nifa Ina ganin daga wannan maganin da zan kaiwa mumy bazan sake kawo komai ba nagaji da wannan aiki zuciyata ta kasa samun natsuwa kullum zuciyata na fad'a min Ina cutar da aminina, ruhina yaki samun salama wallahi bana iya runtsawa dama nasan dalilin da yasa kake son kassara rayuwar Ib Kuma nasan cewar ba cutarwa bace a rayuwarsa wallahi zan tsaya sai Inda karfina ya kare sannan zan tsaya naga komai ya tafi daidai ." "kai dan Allah gafara can Sha Sha dady yayi hanzarin katseshi ta hanyar fad'ar haka "Ashe baka da hankali Taya kake tunanin zan fada maka dalilina ? karfi da matsayin da Ibrahim yake dashi acikin garin nan ne farkon jegon komai , muddin na bari ya tashi bisa kafafunsa komai zai iya faruwa dani, kasani Kai ma ko ka manta matsayinsa ne?bama haka ba Ibrahim nada karfin da zai iya komai akan cikar nawa burin dan haka nazifi bazan barshi ya tashi ba Kuma bazan fada maka dalilina ba dan ko na fad'a maka bazaka fahimta ba ka dai qara min lokaci ka cigaba da aikin nan karshensa ma yazo ". nazifi ya furza da wani huci Yana tsinewa alhj Tahir a zuciyarsa ya mike tare da yi masa sallama har ya kusan Kaiwa bakin kofa yaji muryar alhj Tahir "karka kuskura ka fadawa kowa wannan shiri dan bazan fad'a maka abinda zai biyo baya ba sai dai kawai ka tsinci kanka cikin tsaka me wuya abinda bazan so faruwarsa ba kenan dan har yanzu kana nan a matsayin d'ana" . gyada Kai kawai nazifi yayi ya fice . Hajiya baseera zaune akan kujera me zaman mutun uku sai ga nazifi ya shigo hannunsa rike da leda wanda da gani kasan na asibiti ne dan a zahiri ake iya ganin abinda ke ciki ,hjy baseera na ganinsa ta saki fuska duk da zuciyarta cunkushe take da damuwar rashina lfyr Ibrahim , sosai tayi farincikin ganinsa tana qaunarsa tamkar yadda take qaunar Ib .ya dan rusuna cike da girmamawa ya gaisheta "Ina yi mumy ?"lafiya lau son ya fama da jama'a da kokari Kuma ? "alhamdulillah mun godewa Allah ya Ib da jiki ? alhamdulillah Lafiya na ta samuwa ta nuna masa gurin zama da hannunta "ka zauna son "ya samu guri ya zauna yana cewa daga bangaren dady nake gbdy lamarinsa babu sauki a yadda yake kokarin son kassara rayuwar Ib,wallahi mumy abun na matukar bani mamaki haka nan sai na zauna Ina tunanin Anya kuwa mahaifinsa ne da yayi silar zuwansa duniya ?"mahaifinsa ne nazifi kama daina tantama shi mutun da son abun duniya ke sama da farincikin iyalinsa ". runtse idanuwanshi yayi "dady na bukatar rayuwar Ib domin kuwa wadan nan magungunan da yake bukata a dinga bashi da allurai daidai suke da mutuwarsa dan watan wata rana za'a wayi gari babu shi ." "Da naji wannan mummunar labari zanfi bukatar na bar gidan nan dashi sai dai ban san yadda zan bar gidan dashi ba batare da sanin mahaifinsa ba". ta k'arasa maganar cike da damuwa . shiru suka yi na second biyar sannan nazifi ya cigaba da magana a tsanake "karki damu mumy daga yau kisa a ranki Ibrahim zai dawo rayuwa kamar yadda sauran mutanen suke yi "zan d'auki nauyin ib bama garin nan ba kasar ma zan bari dashi gabad'aya Cikin dakiyar zuciya hjy baseera tace "wannan hukuncin naka yayi daidai Kuma na gamsu dari bisa dari dashi wallahi , dan haka babu abinda zance maka sai godiya ,yadda kake son ka nisanta tsakanin Ibrahim da mahaifinsa ta k'arasa maganar tana Kuka sosai tmkr wacce aka Aiko mata da sakon mutuwar ta ko akace mutuwa Ibrahim zaiyi ". "lamarin alhj Tahir akwai ban tsoro da rashin tausayi da Imani "sosai kuwa yanzu dai a sirrance zamuyi komai ta yadda bazai fargaba "Allah ya d'aura mu akansa Allah ya kawar da tunaninsa akanmu "Ameen mumy ni zan wuce duk abinda ake ciki zan kiraki a waya. "To na gode na gode sosai Allah yayiwa rayuwa albarka ya mike ya fice ."yana jinina girman alamrin dady ,gbdy ya gama ganosa Kuma yana tare da kwararrun hujojin da zai sa jami'an tsaro su tunhumeshi dashi idan bukatar haka ya taso , idan ta kama ya tsaya gaban alqali zai tsaya ya bada sheida domin kuwa mutumi kirki ake karewa da rufawa asiri irinsu dady kuwa sai dai a fallasasu duniya tayi Allah wadai dashi ." ***"" Da misalin karfe goma na daren ranar litini jaguwa ya shigo d'akin jikinsa sanye da kayan shan iska farare sol yayinda hannunsa ke rike da farar leda dake d'auke da roban takeway guda biyu wayam ya ga d'akin babu ita babu alamun ta jiki a sanyaye ya ajiye ledar hannunsa ya karasa ya zauna abakin gado a tunaninsa wanka take shiru har minti biyar ta wuce bata fito ba ya kira sunanta yana duba agogon dake d'aure da tsintsiyar hannunsa still shiru ya Kara five minute bai ji motsin saukar ruwa ba ya mike tsam ya Isa bakin kofar bayi yayi knowking still babu respond Kara knowking yayi no answer a hankali yaji zuciyarsa ta buga da sauri ya d'aura hannunsa kan handle din kofar ya murd'a yaji murfin a bud'e ya sanya kanshi cikin ya leka wayam ya gani nan ma babu ita yayi mamaki Inda taje ya fito a rud'e yana duba sauran dakunan gidan nan ma shiru babu ita .. Wata uwar ashar ya saki ya wuce su anas ya fito zuwa haraban gidan da sauri da mugun sauri yanzu kam jikinsa ya fara bashi akwai matsala yana tafiya anas ,jubi,jabir ,har ma da kamil dake dingisa kafarsa suka biyosa suna Kiran sunansa amman bai juyo ba sai faman dube dube yake yana Kiran me gadinsa da sauri ya k'araso ya rusuna cike da girmamawa "ka budewa yarinyar nan kofa ne ?me gadi ya girgiza masa Kai alamun a'a , cikin fushi ya d'auke shi da mari "ka bud'e baki kamin magana zaka wani girgiza min Kai kamar kadangare "a'a sir ban budewa kowa get ba tun safe ma babu wanda ya fita daga gidan nan bayan Kai ". ya Salam ya furta yana rike kugunsa da hannu d'aya ya shiga sintiri a haraban gidan ya bar me gadi dafe da quncinsa "gidan ubanwa ta shiga ?wallahi idan banganta ba sai naci ubanka ya fad'a a fusace yana juyowa tare da nuna me gadi da yatsansa gbdy abokansa suka k'araso garesa alokacin d'aya anas ya dafa shi "wai meke damunka ne "ban sani ba duk banga amfaninku ba ace Kuna zaune tanweer ta fito baku sheida min ba " "ta fito taje Ina ?"tun byn sallahr isha'i muke zaune a falo bana tunanin ta fito zo muje mu sake dubata tana ciki may be ko tana bathroom ne ya kamo hannun jaguwa ,ya fixge a fusace "bata nan na duba koina bata nan bata cikin gidan nan wallahi idan banganta ba duk sai na kasheku d'aya bayan d'aya cikin kankanin lokaci gabad'ayansu suka shiga tashin hankali anas ya basu umarnin nemota duk suka raba kansu suna nemanta shi kuwa jaguwa tuni ya dawo tamkar wani zarare shi kad'ai yasan irin tashin hankali dayake ciki "Ina tabi tunda me gadi yace bai bud'ewa kowa get ba ?ya d'aga Idanunsa da suka rikid'e suka canza kala zuwa katangar gidan da sauri ya girgiza Kanshi "muddin ta tsallaka katangar nan lallai zata mutu idan Bata mutu ba zata nakkasa gashi bayan gidan babu wasu gidaje sai kango . ya fito a gigice anas da jubi suka biyosa suna cewa "Ina zaka ? "dan Allah ka natsu bazata iya tsallaka katangar nan ba , bai tsaya sauraronsu ba dan kwata kwata hankalinsa bai jikinsa Kai tsaye bayan gidan ya nufa yana haska gurin da wayarsa yana Kiran sunanta babu ita babu alamunta ya juyo a harzuke yana masu wani irin kallo mai d'auke da rashin mutunci suna kallo ya dungule hannunsa, gbdynsu suka yi matukar tsorata shi kuwa anas byn tsoro har da kallon mamaki yake masa sai dai ya kasa ce masa komai wani irin kallo jaguwa ya cigaba da yi musu da jajayen idanunshi .." Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK FREE PAGE WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686 alert domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️18 ....Anas ya Kalli jaguwa yaga gbdy yanayinsa ya sauya , dukkanin wani jijiya dake Kansa sun gama fitowa sunyi rud'u rud'u babu abinda qirjinsa yake sai d'agawa sama da kasa kamar numfashinsa zai bar gangar jikinsa .ya d'aga hannunsa sama zai naushi jabir dake tsaye kusa dashi yayi saurin matsawa baya, ya sauke hannunsa ya naushi iska kana ya zagayesu ya wuce cikin tsananin fushi, suka biyo bayansa suna fad'a masa tautausan kalamai masu sanyi "kayi wa Allah ka samu natsuwa inshallahu za'a ganta " bai kulasu ba ya shiga gidan kmar mayunwanci zaki yana haki ya rike kugunsa da hannu d'aya yayinda d'ayan hannunsa ke rike da goshinsa yana shafawa saboda saran da yake masa .anas da sauran mutanen dake zaune acikin gidan suka cigaba da duba ciki da wajen gidan ko Allah zai sa su ganta har Inda suka duba da farko sun sake dubawa babu ita babu alamunta, gabad'ayansu a matukar tsorace suke dan sun san muddin ba'a ganta ba sun zama abun zargi agurinsa me gadi yafi kowa shiga rud'ani , jikinsa banda rawa babu abinda yake ,da zarar zasu had'a Idanu da jaguwa zai yi saurin kawar da fuskarsa yana salati . Tsayawa jaguwa yayi cak qirjinsa na wani irin luguden bugawa da matsanacin karfin gaske, ya tsaida idanunshi daidai Inda durom din ruwa yake wanda suke zuba shara acikinsa, haka nan yake Jin fad'uwar gaba me tsanani a yanzu da Idanunsa suka sauka akansa ,ahankali ya soma taku domin k'arasawa gurin , taku uku yayi sai ga anas ya k'araso da sauri "jaguwa !" ya kira sunansa cak ya tsaya yana sauraronsa dan a tunaninsa zai ce masa an ganta "munata wahalar da kanmu muje a duba cctv camera Ina da tabbacin zamu san inda take ." wani irin juyowa jaguwa yayi da sauri tare da yiwa anas kallon second d'aya sannan da sauri ya soma tafiya cikin sauri kamar zai tashi sama ya nufi d'akin da camera yake , anas ne kad'ai ya biyosa daman Kuma daga shi sai anas ne suke shiga bangaren suna shiga d'akin anas ya kunna cctv camera bayan ya kunna yayi rewarning sai ga hotunan mutanen dake zaune a gidan ya soma bayyana . a hankali suke kallo har zuwa sanda tanweer ta fito tana sand'a har ta fita zuwa haraban gidan har zata nufi get sai Kuma ta fasa ta Isa jikin window me gadi ta la'be tana dube dube da neman mafaka , cike da tsoro ta waigo bayanta nan taga alamun fitowar aliyu wanda shi sam hankalinsa bai je gurinta ba ganinsa yasa cikin sauri tasa hannunta ta bud'e durom din ruwa ta shiga. wani irin naunayen ajiyar zuciya jaguwa ya sauke da karfin gaske sannan ya juya da sauri yana cewa "daman zuciyata da jikina sun bani naje na duba cikin durom din a she tana cikin ". ya Allah kasa wani abu bai sameta ba tafiya yake cikin sauri kamar zai tashi sama anas na biye dashi a falo suka wuce sauran abokansa da yaransa suma suna ganin haka suka biyousu cikin sarsarfa ya k'araso gurin ya bud'e duron din sai gata durkushe ta rufe bakinta da hannunta d'aya dan kar kukanta ya fito , gashi ta dungule jikinta guri d'aya tana haki bai san sanda yasa hannuwansa duka ya kamo kafad'unta ya fito daita waje ya rungumeta tsam ajikinsa yana sauke wahalalle numfashi . fuskata ya manna adaidai saitin zuciyarsa dake bugawa da karfin gaske , ita Kuwa haushi da bakinciki ne suka had'e mata a lokaci daya, ita da take ganin wa'adin zamanta ya kare a gidan dan har ta hango barinta gidan a yau din nan sai gashi ya rusa mata Komai . a hankali ta d'auke kanta a daidai saitin zuciyarsa ta cusa cikin qirjinsa ta rushe da wani irin rikitaccen kuka me ban tausayi , shafa kanta kawai jaguwa yake yana sauke ajiyar zuciya batare daya ce uhm ba bare uhm uhm , godiya ya shiga yiwa Allah mara adadi , data fita cikin daren nan Allah ne kadai yasan abinda zai faru daita bare wananan unguwar tasu da koina shiru sam babu hayaniyar mutane , in kaga mutane to da safe ne yawanci ma masu zuwa neman taimako gurinsa ne ,komai zai iya faruwa daita batare da wani ya kawo mata d'auki ba. shine mutun na farko daya dace ya tsiratar da rayuwarta dan shine silar komai ,muryarsa a kasalance yace "me yasa kika shiga cikin durom din shara tanweer da kin mutu fa ? ya fad'a yana cigaba da shafa kanta zuwa gadon bayanta , tsaki taja aranta zuciyarta na tuttukin bakincikin rashin samun nasara . Anas ya kafesu da idanunshi yana kallonsu yayinda sauran abokansa suka kama gabansu tunda an ganta sun fita cikin zargi , gurin yayi shiru baka Jin motsin komai sai na saukar numfashinsu da yanayin na kasantuwar dare .gbdy anas ya fuskanci yarinyar ta zamo Jinin jikin jaguwa sosai , bazai iya rayuwa babu ita ba . kallonsa ya cigaba da yi yana ganin kamar shima kukan yake son yi sakamakon idanunshi da suka sake rikid'ewa sukayi jawur . a hankali natsuwa ta dinga zuwa mata ta dinga sauke ajiyar zuciya tana k'okarin zare jikinta daga nashi amman rikon da yayi mata ba wanda zata iya kwacewa bane, dan haka ta fara mutsu mutsu lallai so take ya rabu daita , a natse ya cire hannunsa dake kanta ya zagaye kugunta dashi yana sauke numfashi ,ya lalu'bo tafin hannunta cikin nashi ya tsarke cikin juna tare da matsewa gam yana sauke naunayen ajiyar zuciya duk anas na tsaye yana kallonsu cike da mamaki . a natse muryar jaguwa ta fito "why tanweer ?"karki sake min irin wannan ganganci kinji ?". "ni ni gida nake son zuwa bazan sake cigaba da zama daku ba ta k'arasa maganar tana sheshekar kuka "wai bamun gama wannan maganar bane "ni babu ruwana da wannan maganar , bazan sake taking time a gidan nan ba just ka maidani Inda ka d'aukoni ko Kabani damar na fita na kama gabana". "shikenan kukan ya Isa haka naji zan kaiki " ka min wannan alkwarin zaka mayardani gida gobe dan Ina ji ajikina kamar zaka cutar dani ne , dan Allah ka mayardani gidanmu ta k'arasa maganar tana sheshekar kuka. shiru yayi yaki cewa komai illa mammatsa mata kugunta da yake yana Jin wani sanyi from know where yana ratsa sansar jikinsa , jin yaki yin magana sai wani shige mata jiki yake yana narkewa yasa ta fixge jikinta da iyakacin karfinta bata tsaya wata wata ba ta d'auke shi da mari tana cewa "ka fad'a min ranar da zaka mayar dani ga iyayena ba wai ka dinga wani shige min ba ?"dan iska kawai sai wani shige min kake kmr wani mijina "ta fad'a tana haki "You slap me again ? "na mareka ka rama ko ka kasheni tunda kaji ciwon marin da nai maka ..." Take yanayinsa ya sauya daga farincikin ganinta zuwa mummunar 'bacin rai ,shiru yayi na tsawon minti biyar yana tsaye yana kallonta kafin daga baya ya juya a matukar fusace ya soma tafiya, a tsorace tabi bayansa da kallon yadda yake tafiya cikin sarsarfa hakan kuwa ya mugun d'aga mata hankali dan bayansa kawai zaka kalla kasan yana cikin fushi me tsanani ,alama anas yayi mata data bishi ta bashi hakuri, da kamar baza ta bishi ba sai tayi saurin canza tunani dan baza ta'ba manta sanadin mari data yi masa bane yasa ta kasance acikinsu " . da mugun sauri ta biyo bayansa tana Kiran sunansa "Adnan !". Banza yayi mata ya cigaba da tafiya yana furzar iska mai zafi daga bakinsa , yayinda take biye dashi tana cigaba da kiransa ,Kai tsaye d'akinsa ya wuce ya tsaya a tsakiyar d'akin yana huci kamar zaki , ta k'araso ta tsaya a bayansa qirjinta na wani irin bugawa da karfi , hakan nan taji ta sake shiga tashin hankalin mai tsanani akan marin da tayi masa. yaji tsayuwarta da saukar numfashinta a bayansa dan tana daf dashi amman yaki juyowa tana kallonsa ya d'auki wayarsa ya soma neman layin mahaifiyarsa tare da sa wayar a handsfree kira d'aya ammi ta d'auka cike da farincikin ganin kiransa "ammi tunda kika haifeni kin ta'ba dukana ? shiru tayi tana nazarin maganarsa da muryarsa yaushe rabon taji muryar d'an lelenta haka ? duk Kuma sanda muryarsa tayi haka tabbas an ta'boshi ko yana cikin damuwa . shiru yayi yana sauraron ammi domin Jin abinda zata fad'a masa "dan Allah ammi ki amsa min tambayata idan kin ta'ba dukana ko marina ki fad'a min ? muryarta a sanyaye tace "ban ta'ba dukanka ba d'ana". "mahaifina fa ya ta'ba dukana "wai me ya kawo batun duka da daddaren nan ?"ni dai ki fad'a min ammi ? "taya ma mahaifinka zai yi tunanin dukan dan lelensa ai sam bazai yiwu ba wai meke faruwa da Kai ne ka fad'a min zuciyata ta fara tsinkewa ?" babu komai ammi zan kiraki zuwa da safe yana gama fad'ar haka ya katse Kiran tare da kashe wayar gbdy dan yasan muddin bai kashe wayar ba zata biyo Kiran. ya juyo batare daya Kalli Inda take tsaye ba yabi gefenta cikin tsananin fushi ya fice daga d'aki ya barta ". naunayen ajiyar zuciya ta sauke idanunta na sake cikowa da ruwan hawaye ta sake biyo bayansa tana furta"wayyohhhly Allah na shiga uku nah Allah ka taimakeni kar ya harbeni da bindigarsa yau ". bai tsaya akoina ba sai a lambun gidansa ya k'arasa Inda suke ajiye kayan shaye shayensu ta'ba sigari ya d'auka ya Kai bakinsa ya kunna ya fara zuka da karfi, yana tsaye yana zukar taba ta karaso jiki a sanyaye ta had'e hannunwata duka cikin juna , yaji alamun tsayuwarta amman still yaki juyowa zuciyarsa ban da bugawa babu abinda take . Cikin tsananin tsoro da fargaba ta Kai hannunta kan kafad'arsa tana fixgo numfashi da kyar ta janyosa amman kamar dutse ta ta'ba dan ko gezau bai motsa ba ya cigaba da zukar tabarsa . hannuwanta duka tasa ta riko damtsen hannunsa zuwa jikinta ya fixge ya yar da sauran tabar hannunsa yayi taku d'aya zuwa uku ya tsaya ya rike kugunsa da duka hannuwansa yana furzar da iska shi kad'ai yasan irin halin tashin hankali da yake ciki "shi zata mara?" wannan shine karonta na biyu data kai hannunta fuskarsa tsaki yaja yana kokarin juyowa hannunsa na hagu tayi saurin matsoshi zata taresa ya kauce yana ƙoƙarin bin dama nan ma ta taresa a karshe yayi wani irin juyi ya sha gabanta ya soma tafiya cike da zuciya . ta biyosa da sauri tana Kuka ,yadda yake sauri haka itama take d'aga ka'fafunta tana sheshekan kuka, dan zuwa wannan lokacin ta fara hango irin halin balai da zata tsinci kanta agurinsa muddin bata sauko dashi ba ,ta Kai hannunta ta ta'bashi tana Kiran sunansa "ad....... " wani irin juyowa yayi tare da buga mata razananniyar tsawar data sata kamewa guri d'aya had'e da dafe qirjinta yayinda jikinta ke wani irin rawa, ta kasa kallonsa tsabar tsoran da firgicin data hango kwance acikin kwayar idanunshi ta sunkuyar da kanta kasa tana sheshekar kuka cike da tsananin tashin hankali . "tayi data sani wannan marin da tai masa Ina ma adawo da abinda ya faru baya a seconin daya wuce wallahi da bata aikata hakan ba . ya kafeta da tsumammun idanunshi kusan minti biyu idanunshi na yawo ajikinta yana hukuntata da idanunshi ganin bashi da niyyar cewa komai Kuma ta fahimci ko zasu kwana a haka bazai ce mata qala ba yasa tayi karfin halin matso da ka'fafunta, tayi taku biyu ta rungumesa ajikinta very tight tana wani irin kuka "kayi hakuri Adnan! kayi hakuri dan Allah". k'okarin fixgeta ajikinsa yake ta kamkameshi gam tana wani irin kuka me ta'ba zuciya "dan Allah Adnan kayi hakuri, Ina me baka hakuri karkayi fushi dani ". ta k'arasa fad'ar haka tare da durkushewa a gabansa tana kallonsa hawaye na gangarowa akan quncinta "kayi hakuri karkayi fushi dani nasan nayi kuskure ta k'arasa maganar tana girgiza masa Kai alamun bazata sake ba ," bansan me yasa na aikata maka hakan ba amman kayi hakuri bana cikin haiyacina ne kaji Adnan . wani irin wahalalle numfashi ya fesar yana jin wani sanyi na ratsa sansar jikinsa ko babu komai tasan tayi masa ba daidai ba tunda gashi duk ta rud'e ta fita haiyacinta tana kuka tana bashi hakuri ,gashi daman shi abinda ke saurin karyar masa da zuciya kenan kukan mace ,bare km nata wanda ya rasa dalilin da yasa baya qaunar jin sautinsu yana mugun d'aga masa hankali . ya ciza lip's dinsa na kasa da karfi yana dubanta, Ido cikin Ido suke kallon cikin kwayar idanun juna "dan Allah kayi magana kace ka yafe min bazan sake ba ." lumshe mata tsumammun idanunshi yayi yana sauke naunayen ajiyar zuciya Jiki a sanyaye ta mike ta kamo hannuwansa duka cikin nata suna fuskantar juna ". a hankali ta kai hancinta daidai saitin nashi suna shakar numfashin juna a tare suka lumshe idanu zuciyoyinsu na sake amsar soyayyar junansu "am so sorry Adnan " bai ce mata uffan ba dan haka ta cigaba da kuka sosai kamar ranta zai fita amman still jaguwa yaki magana. fuskashi ta kamo ta rike da duka hannuwanta ta had'e fuskokinsu guri d'aya tana hawaye cikin kuka tace ",nayi nadama na rantse maka bazan sake ba kayi hakuri bansan qaddarar data kaini marinka ba "qaddara tanweer ? ya furta hakan numfashinsa na shigar mata hanci tayi saurin runtse idanunta, numfashi ya sauke da karfi , "qaddara ce tasa kika sauke yatsunki biyar a fuskata ?"tayi saurin gyada masa Kai tana marairaicewa " "wannan shine Karo na biyu da hannunki ya sauka akan fuskata why tanweer?yayi maganar zuciyarsa na rawa . kife fuskarta tayi a tsakiyar qirjinsa ta saki wani sabon kuka me tsuma zuciya" an dokeni a makaranta sojaji a lokacin baya bisa gaskiyata adalilin na d'auki matakin abinda akayiwa kanwata bayan wannan ban sake shan duka a hannun kowa ba sai ke yarinya karama dake" ya k'arasa maganar yana fesar da numfashi had'e da kawar da fuskarsa gefe baya jin zai yafe mata wannan marin cikin sauki . rungumesa tsam ta sake yi ajikinta tayi masa riko me karfi tare da lumshe idanunta . wani irin yanayi me yuwar misaltuwa ya tsinci Kansa ciki ya dinga sauke ajiyar zuciya akai akai , lufewa tayi sosai ajikinsa tana sheshekar kuka ",kayi hakuri dan Allah " sosai ta rungumesa shima abinda yake son yi kenan ya rungumeta sai dai bazai iya ba dan bacin rai bazai barshi ya aikata hakan ba ,har sanda anas ya k'araso ya tsaya akansu rungume da hannuwansa duka a qirji basu sani ba ." murmushi yayi tare da yin gyaran murya "jaguwa Ina matukar farinciki yau " anas ya fada , jaguwa ya bud'e idanunshi da sauri sakamakon jin sautin anas cikin sauri tanweer ta sake shi tare da sunkuyar da kanta kasa cikin tsananin Jin kunya . had'e rai jaguwa yayi tamkar bai ta'ba dariya ba arayuwarsa "me ye ka wani had'e rai kamar wanda aka aikowa da sakon mutuwa? ai tun d'azu nake biye daku, ka barni cikin damuwa kai Kuma kana nan kana ta Shan shagalin ko?" gaskiya hakan yayi matukar burgeni da sauri tanweer ta juya cike da matsanacin kunya ta bar gurin." jaguwa ya juya zai bar gurin anas ya riko hannunsa "haba kai kuwa abokina Ina zaka Kuma ?wani mugun kallo yayi masa sannan ya yatsina face dinsa yace "zanje nayi wani aiki ne ya fad'a yana kokarin fixge hanunsa ya sake rikosa "ni zaka rai....." "enough anas banason abinda kake min maganarka na bata min rai wallahi, idan baka daina ba zamu samu matsala "to mu samu mana in dai akan wannan ne wallahi na yarda mu samu taya ga gaskiya Ina gani amman kake waskewa ,lokacin da aka rasa yarinyar nan dawowa kayi tamkar wani zautacce mahaukaci ,hankalinka ya tashi ,bama ni ba kowa a gidan nan yasan son yarinyar nan kake wata muguwar shaka ya yayiwa anas a fusace yace "don't ever say it again ko me ya tuna yayi saurin sakin wuyan anas yana duban hannunsa daya damki wuyansa dashi kamar zaiyi kuka . wani irin kallo anas yake masa cikin rashin tsoro da fargaba ya cigaba da magana idan da sabo ya saba da halinsa "wallahi ka natsu da kyau ka saurari zuciyarka wani bakon alamari na shirin faruwa da kai Adnan idan ka kasa fahimta yanzu nan gaba zaka gane son yarinyar nan kake "wallahi bana son..." "Wallahi kana son yarinyar nan anas ya katse shi ta hanyar fad'ar haka "ya Isa banson ji komai daga bakinka Kuma ka daina min maganar , sannan ka daina damun kanka akan Ina Sonta dan babu komai acikin nan ya fad'a yana nuna masa saitin zuciyarsa "adnan!" "Allah ka yarda ka fad'a son tanweer ya sake fad'a tare da Kai hannunsa daidai saitin zuciyarsa dake faman bugawa da karfi, bafa yau na sanka ba ka yarda ko karka yarda wannan zuciyar ta kamo da matsanacin qaunar tanweer jaguwa yaja dogon tsaki kana ya juya yana tafiya anas na biye dashi atare suka shiga falon ya fad'a cikin d'aya daga cikin kujerun falon yana sakin numfashi"ad...! "Na had'aka da daraja Allah ka barni haka ni wannan yarinyar ma wallahi sai naci ubanta kafin ta bar gidan zata San ta mareni "ka ..."shiiiiii bafa na son Jin komai daga bakinka kaje kawai "tsaye anas yayi yana kallonsa ga gaskiya a zahiri amman yaki yarda, jaguwa ya runtse idanunshi yana jin wani irin abu na taso masa akan yarinyar yana tokare masa kahon zuciyarsa ..." Ya dade zaune har kusan karfe biyu na dare kafin daga bisani bacci ya d'aukesa sai goshin asuba ya tashi ya koma d'akinsa Bai koma bacci ba ya shige bayi yayi wanka ya dauro alwala ya fito ya Isa Inda daddumar sallarsa yake shimfide ya tadda sallah ,sai da yayi sallah asuba ya koma bacci ya dade yana bacci kasancewar weekend ce ." Da misalin karfe biyar na yamma ya fito daga d'akinsa cikin shirin fita riga da wando red and ash ne sanye ajikinsa , kafafunsa sanye cikin takalmi canvers Ash me ratsin red ta gefe da gefensa , hannunsa d'aure da agogon fata mai kyau da tsada yayinda kwantaccen sumar Kansa ya sha gyara ya kwanta luf luf Hakan ya karawa fuskarsa kyau da annuri sai dai fuskar a hade take babu alamun fara'a ko kad'an ,key din motarsa ferari ne rike a hannunsa Kai tsaye d'akin da tanweer take ya kutsa ya shiga bakinsa d'auke da sallama sai da aciki yayi ,kamshin turarensa daya saba amfanin dashi ne ya doki hancinta ta d'ago a natse ta tsura masa idanunta kamar Koda yaushe fuskar nan tashi babu wadataccen fara'a, muryarta a sanyaye ta motsa labbanta"Ina yini ?"bai amsa mata ba sai ma wani kallon banza daya bita dashi kafin ya d'auke kanshi daga kallonta ya nufi Inda bedside yake ya bude. bata damu ba dan tasan dole zuciyarsa ta d'auki fushi daita sakamakon abinda tayi masa jiya wasu file ya ciro yana dubawa ya d'auki minti biyar yana tsaye yana dubawa sannan ya mayar ya ajiye ya juya ya fita ya nufi parlour yana taku a hankali kamar bai son taka kasa har sanda ya fito parlour'nsa . Gbdy abokansa suna zaune kamil nacin abinci ,yayinda jubi ke k'okarin nada tabar wiwi , kunnen anas manne da waya yana ganinsa ya mike tsaye da sauri yana binsa da kallo . Shima jaguwa Tsura masa Ido yayi yana karanta yanayin wayar da yake , anas ya karasa sosai kusa dashi ya rike masa hannu yana cewa "tanko gote ne wai yana da alqalla me kyau da yake son muyi masa ya kira layinka ba baka d'auka ba shine ya kirani kayi magana dashi ya mika masa wayar . "bazan yi magana dashi ba kaima karka sake d'aukar wayarsa sanin kanka ne anas bama Kulla alqalla da irinsu tanko gote mutumin da nake fatan a karshen rayuwarsa ya zamo mabaraci akan titi ya numfasa sannan ya cigaba da magana a sanyaye " ka kula da kyau anas banason wani abu ya sameka idan wani abu ya sameka bazan yafe maka ba ".duk maganar jaguwa d'aya byn d'aya suke shiga kunnen tanko gote ya runtse idanunshi tare da disconnecting din kira." " Inshallahu zan kular maka da kaina Ina zuwa haka ga abinci anyi order da Kai ? numfashi ya fesar yana yamutsa fuska kafin yace "zanje ganin ahlina idan naje can zanci zan dan d'auki lokaci ban dawo ba dan zan fara da biyawa gidan marayu akwai sakon da zan Kai musu yana gama fad'ar haka ya zare hannunsa ya juya ya fice daga parlour'n dan yasan yanzu raunin anas zai bayyana . ilai kuwa hakan ce ta kasance gbdy yanayin anas ya canza rauninsa ya bayyana kamar zai yi kuka ,ya danne hawayensa suka koma, a duk sanda yaga jaguwa za shi ga ahlinsa sai yaji zuciyarsa tayi rauni saboda rasa nashi ahlin da yayi bashi da kowa a halin yanzu sai jaguwa shine komai nashi zama yayi ya shiga duniyar tunani .Kai tsaye Inda motarsa ferari yake ya nufa ya danna keyn hannunsa ya bud'e ya shiga ya zauna yana me kunna motar tare da yin hon me gadi ya wangalemasa get din gidan ya fice. tafiyar awa d'aya ce ta kawoshi gidan marayu babus'salam dake ikeja gra yayi hon aka bud'e masa get ya shiga, yasa guri ya yi parking din motarsa ya fito ya bud'e bayan boot dinsa ya ciro bakar jaka dake shake da kudi ya kulle motar Kai tsaye office din shugaban makarantar ya nufa .malam yusif na ganinsa ya fad'ad'a fuskarsa da murmushin jin dadi dan yawon zuwan jaguwa yasa sabo me karfi ya shiga tsakaninsu ,ya nuna masa gurin zama byn jaguwa ya zauna ya mika masa hannunsa suka gaisa "yalla'bai barka da zuwa ya aiki da k'okari ? "alhamdulillah ya naku k'okarin da fama da yara ? malam yusif yayi murmushi kawai ,sun dan ta'ba hirar duniya sannan jaguwa ya mika masa jakar kudin daya zo dashi "ga wadan nan kudaden ayi wa marayu hidima dasu. "Kai masha Allah ,Allah yasa Saka da alkhairi ,Allah yasa maka ladan a mizani ,yadda kake faranta zukatan marayu Allah ya faranta naka , Allah ya kawo farinciki a rayuwarka data iyalinka, Allah ya tsareka". "Ameen na gode sosai da addua ni zan wuce har ya juya malam yasif yace "yalla'bai har yau baka fad'a min sunanka ba gashi za'a Saka cikin sunayen masu tallafawa marayu "ya juyo a natse yana cewa"bana bukatar a Saka suna , sukayi sallama ya wuce ya d'auki hanya zuwa unguwarsu ko gama daidaita parking din motarsa bai yi ba Jamar'sa na unguwar suka zagaye motarsa tare da Kawo masa gaisuwa. a natse ya fito yana ƙoƙarin kulle motar byn ya kulle ya mika musu hannunsa d'aya bayan suka gaisa ya Ciro kudi masu yawa ya shiga raba musu me dubu biyar me dubu goma cike da murna suka dinga masa addua shi km yana amsawa da Ameen sannan ya sa Kai zuwa cikin gidansu. yana shiga gidan ya hargitse da murnar ganinsa ya samu guri ya zauna akan kujera me zaman mutun biyu idanunshi na kan fuskar amminsa dake zaune fuskarta d'auke da annurin ganinsa duk cikin ya'yanta tafi qaunarsa saboda tausayin dake garesa, yana qaunarta da qaunar kannensa ,yana tausaya musu, duk abinda suke so zai musu batare da bata lokaci ba shine komai nasu ita da yaranta. kannensa suka durkusa har suka gaishesa ,bayan sun gaishesa kowacce ta samu guri ta zauna akan hannun kujerar da yake zaune. yayi murmushi kana ya dan zamo ya gaishe da mahaifiyarsa "ammi Ina yini ?Lafiya lau ya gida ya fama da aiki ? "alhamdulillah ammina ya fad'a tare da juyowa ya Kalli hally "Ina sadiq ko ya fita aiki ne ?bai fita ba father yana gida yanzu nan ya fita raka ya marwan bata qarasa rufe bakinta ba sai gashi ya shigo fuskarsa da murmushi dan tun daya ga motarsa a kofar gida yasan yazo ya gaishesa yana tmbyr me jiki jaguwa ya waske tamkar ba dashi yake magana ba. ammi taso ta tambayesa abinda ya faru dashi jiya amman ganin Babu damuwa atare dashi sai zallar farinciki yasa ta kame bakinta sadiq ya samu guri ya zauna a gefen ammi yana sake tmbyrsa tanweer , ammi ta gyara zamanta tana cewa wacece babu Lafiya ne ?"budurwarsa ce ammi "ya fad'a cikin tsigar zolaya Jin haka yasa jaguwa ya waigo ya watsa masa katuwar harara "Kai haba sadiq yanzu daman yayanka yana da budurwa baka ta'ba fad'a min ba ? lallai kayi min laifi me girma zaka fuskanci hukunci ? Tayi mgnr kmr Adnan ba dan farinta bane, ta rasa dalilin da soyayyar dan nata yake hana kunyarta tasiri idan tagansa neman kunyar take ta rasa "Allah ammi Nima ban dade da sani ba "oh nace dai ta Kalli jaguwa banda abunka ai sai kayi magana a tura gidansu ba sai a had'a dana shafiqa ba a wuce gurin" . jaguwa ya sake watsawa sadiq harara yana cewa "Allah ammi karki amince da maganarsa ba budurwata bace taimako nayi "taimako! ?ta tmbyesa tana tsura masa idanunta domin gano gaskiyar dake zuciyarsa ,ya gyada mata Kai alamun "eh ". to ai shikenan idan dai har ka bata lokaci Allah auren dole zan maka na huta da wannan shan kamshin da kakewa aure ta k'arasa maganar tana cewa shafiqa "jeki zubowa yayanki abinci da sauri ta mike ta fita ko cikakken minti biyu batayi ba ta shigo rike da plet ,hally ta mike ta janyo karamin stood gabansa shafiqa ta ajiye abinci tare da bude masa cike da farinciki suka dinga Ina na Saka Ina ajiye da yayansu kowannensu na kokarin faranta masa, cike da matsanacin farinciki da soyayya jaguwa ya kai loman shikafa da miya bakinsa ya ajiye spoon shima sadiq ya matso ya d'auki spoon din da jaguwa yayi amfani dashi ya Kai bakinsa ,ya ajiye spoon jaguwa ya sake d'auka Sadiq yace "gsky father ya dace yadda kayi kyau din nan na rakaka gurin yarinyar nan zance Allah Kun dace ban ta'ba ganin mutanen da suka dace da junansu ba kmar ku ba ......"jaguwa ya wani kallesa shekeke yana cewa menene Kuma zance ? yayi mgnr tare da ajiye spoon din hannunsa ya d'auki tissue yana goge bakinsa "haba father karka waske mana ni dai dan Allah ka auri yarinyar nan wallahi tayi min "na fika sanin tayi aurenta ne dai bazan yi ba kwarya tabi kwarya ya fad'a a zuciyarsa . "kasan Allah Sadiq yayanka Adnan yafi karfin zuwa wani zance ko menene kace sunansa Allah dai ya tsareni da ..."wani kallo da ammi tayi masa yasa shi katse abinda zai ce ya yamutsa fuska yana lumshewa ammi Idanunshi "duk kagama cika bakinka Muna nan zaka zo kayi auren ai duk dan sunan dole zai so aure "Allah ammi ko zanyi aure bazan je wani zance ba wannan zuwa zance fa kauyanci ne " agurinka ba me ra'ayin rikau amman meye na kauyanci aciki ?" Allah ammin bayan kauyanci har da lalata Yara yake shi yasa kikaga bana son yaran nan nayi zance "a'a ban yarda da mgnrka ba zance baya wani lalata yaro sai dai can yaron dan iska ne Amman irin zance da shafiq ke yi taya yaro zai lalace a parlour'n nan suke zama gashi mutane ma na Kai kawo Kai dai ka Maida hankali ka tsaida matar aure , ni jikina ma ya fara bani lokaci yayi ".sadiq yayi tsigil yace "sosai ma kuwa ammi sai ma Kinga yarinyar dana ganshi daita Allah cewa zakiyi ya aureta kawai "Nan fa hirar ta juye zuwa ta aure jaguwa ya wani shagwa'be fuska kamar karamin yaro yace "ni dan Allah ka rabani da zance aure nan ,nifa auren nan ban ta'ba Jin zanyisa nan kusa ba Kuma ma idan zanyi zanyi ne dan ya zama sunnah da faranta ran ammi Kuma ko zanyi sai na nemo wacce zatayi hakurin zama dani ba wacce zan dinga rage murya ba Ina kaskantar da kaina ba, kasan fa mata idan suka ga ka damu dasu sai salo da iskanci ya tashi babu ma abinda ke bani takaici kmr kaga katon nmj a gaban karamar yarinya yana rage murya da kaskantar da Kai wai duk akan a amsa masa soyayyarsa Kai Allah bazan iya ba ni kawai idan ma ya zama dole Allah umarni kawai zan bata tunda ya fara mgn sadiq da kannensa mata har ma da ammi suke dariya. Shi kuwa jaguwa yayi dip kmr anyi ruwa an d'auke ,duk yadda sadiq ya so acigaba da mgnr tanweer jaguwa yaki sai ma ya kawar da hirar ya shiga tmbyrsu abinda basu dashi a gida anan yayi sallahr magrib da isha'i Hira sukayi sosai har lokaci yaja ya duba agogon hannuna karfe shadaya saura ya mike yayiwa ammi sallama byn ya ajiye mata bandir din kudi yan dari biyu biyu suka fita tare da sadiq domin yi masa rakiya ya shiga motarsa ya kunnata ya bata wuta sai da sadiq yaga tashinsa sannan ya koma gida ya rufe . Koda ya koma gida bai bi ta kan kowa ba har ma tanweer ya shareta ,ita Kuwa idanunta shi suke son gani ta sake neman afuwansa amman yaki shigowa Inda take ranar da kyar ta runtsa kwana tayi juyi da kuka . Washegari ta shigo d'akinsa bakinta d'auke da sallama yana kwance a akan doguwar kujera a falonsa dan tun bayan daya dawo sallah asuba yake kwance agurin ta ra'be gefe guda tana dubansa ,a hankali ta k'arasa ta tsugunna a gabansa tana kallon gefen fuskarsa Inda ta maresa ,saukar numfashinta akan fuskarsa yasa shi bude Ido eyes to eye's suke kallon juna "sorry for my active kayi hakuri nasan har yanzu kana fushi dani "ya juya mata baya yana jan tsaki ta sake matsowa sosai ta Kai hannunta jikinsa ya buge mata hannu da karfi ta rike hannunta tana runtse idanunta dan taji zafi sosai har cikin ranta taji dukan . take gumi ya shiga tsatsafo mata a goshi da karan hancinta muryarta a shagwa'ba tace "yanzu bazaka yafe min ba ?banza yayi mata kamar bai san da wani halitta agurin ba "ki tashi ki bar d'akin nan tun kafin na tashi nayi miki abinda banyi niyya ba . "ka yarda nayi nadama "dan ubanki karkiyi nadama maza ki tashi ki bar d'aki ya fad'a yana mikewa tsaye da sauri itama ta mike tsaye"oya out of this room "dan murmushi gefen baki tayi tare da matsoshi sosai ta rungumeshi tsam ajikinta kamar za'a kwace mata shi, jinta ajikinsa yasa shi Jin wani iri muguwar kasala ,tayi lif a faffadan qirjinsa tana shakar numfashinsa da kamshi turarensa me d'aga hankali. a hankali kowannensu ke sauke ajiyar zuciya muryarta a matukar sanyaye tace "karka sake zagin ubana ko zan d'auki komai ban da zagin mahaifina ka kiyaye harshenka " shiru tayi tana jiran abinda zai ce hannusa yasa ya zareta ajikinsa "tunda shine abinda kika fi tsana daga yau shi zan dinga fada miki "zan kuwa rama tunda uba bai fi ba "bar d'akin nan ya fada a fusace yana nuna mata kofa "karki sake shigo min daki "Kai ma haka karka sake zuwa Inda nake "wai ni sa'anki ne da ina fada kina fad'a?yayi mgnr a matukar hassale yana kokari damkota ta zame tayi baya da sauri tare da yi masa gwalo da karkad'a masa kunnuwanta. tsura mata tsumammun idanunshi yayi kawai ya kasa cewa komai taku d'aya yayi ta kwasa da gudu ta bar d'akin ya ja dogon tsaki "zanyi maganinki ne ."Tun daga ranar bai sake shigowa Inda take ba hatta abinci ya daina kawo mata , lura da so yake yayi punishing dinta da yunwa yasa hankalinta ya tashi sosai ta shiga damuwar halin da zata shiga idan ta wuce kwana daya nan gaba batare data sakawa cikinta wani abu ba . Sai da yayi kwana biyar yana fushi daita sannan ya sauko ya shigo domin kawo mata abinci ya ajiye mata farar leda zai fita tace "malam ka dawo ka d'auki abincinka bana ci duk kwanakin nan da baka kawo min abincin ba na mutu ne ?"ban mutu ba dan haka ka dauki kayanka ba zanci ba zan cigaba da zama haka har na bar gidan nan. wani murmushin gefen baki yayi sannan ya juyo ya fuskanceta sosai yaga ta rame acikin kwanakin da yayi bata ci komai ba taku d'aya ya K'ara ya fara mgn cike da dakiyar zuciya "Kinga rashin cin abincinki ko rashin walwarki bazata dameni ba ,saboda bana sonki bakya cikin rayuwata bakya gabana ,kisan Allah ko nemanki na sake yi na rasa yanzu bazan damu ba saboda na lura baki da mutunci, bakida kirki ,baki da biyayya biki san komai ba sai zallar rashin kunya ,ada Ina matukar jin tausayinki da gudun abinda zai cutar dake amman a yanzu duk babu wannan , zan cigaba da rikeki ne dan na musguna miki dan fahimci kina qaunar komawa gida kamar yadda kike qaunar rayuwarki". yana dasa aya ta fashe da kuka tana cewa "Allah ya Saka min wallahi sai hakina ya bibiyi rayuwarka ni wallahi dama kasheni kayi na huta . "bazan kasheki ba zaki zauna ki cigaba da ganin rayuwa a gidan nan , sannan babu abinda zai bibiye rayuwata bakinki bazai kamani ba danke ba uwata bace yana gama fad'ar haka ya fice daga dakin ya barta tana kuka yana fita ta hau share hawayenta da hannuwanta duka ta Isa Inda ledar takeway yake ta bud'e ta fito da takeway jikinta har rawa yake ta soma cin abincin tana zubar da hawaye ." jaguwa na fita daga d'akin gidan ya bari gbdy zuwa asibiti Kai ziyara sai dai tafiya kad'an yayi ya fahimci ana binsa abaya , ilai kuwa yana duba mirrow din motarsa dcp lawan numan ya gani zaune yana biye dashi nan take ya qara gudu shima ya biyosa a guje sunyi tafiya me nesa dcp na biye dashi daf da zai sha gaban jaguwa ya ciro bindigar ya harbi tayar motar dcp cak motar ta tsaya daga mugun gudun da take Allah ya taimakesa motar bata hantsila ba , yaja tsaki yana cewa zaku rasa ranku akaina idan baku daina bibiyata ba ya canza hanya ya cigaba da tafiya yana sauke numfashi ." Cike da rashin kuzari dcp ya dawo office ya tara yaransa gbdy ya Kalli Inda babban yaronsa yake zaune "meye nazarinka akan wannan lamarin na kwamushe diyar minister da danfashin nan yayi yaki dawo daita sannan yaki bukatar komai daga hannun iyayenta ?"ni fa bansan abinda zance ba wannan lamari yafi karfin tunanina" kana ganin shigowar yan fashi gidan minister hakan bashi da halaka dana jikin minister ? "Nima na fara tunanin akwai saka hannun wani dake tare da minister dan mutun abun tsoro ne zasu iya aikata komai amman Kuma bai zama lallai zarginka ya zamo gaskiya ba dan idan da saka hannun wasu zuwa yanzu zamuga alama" "haka ne Kuma nan suka shiga nazari akan abubuwan dake faruwa suna nan zaune har karfe shida kira ya shigo wayar dcp ya d'auka "Yana d'auka sautin jaguwa ya karad'e gurin dake a handsfree ya Saka wayar "barka da yammaci masoyina "masoyinka Kuma ?eh mana masoyina dake bbiyata a duk Inda na Saka kafa kaga dole na kiraka da masoyi yakamata ace kasan Koni wanene shiyasa ma na kiraka na sanar da Kai wani Abu da baka sani ba . cike da zakuwa dcp yace "Ina jinka a she dai kana bukatar mu tautauna kenan ? ya mike cike da hanzari yana cewa "Ina saurareka me yasa kake aikata abinda kake aikatawa ?"so kake kasan dalilin da yasa nake aikata hakan? dcp ya gyada masa kai kmr yana gabansa " amman Kuma sanin dalilin ba fa shine me mahimmam ba sanin mahimmam aikina yafi ." "yanzu har aikin fashi da garkuwar da mutane yana da wani mahimmanci ? Sannan Kai fa masheki ne "kwarai kuwa mahimmancinsa ne ma yasa nake aikata shi da kwarin gwaiwa ,kace masheki a karshen maganarka waye na sheke ? "ban sani ba amman Kai ai kasan me laifi ne ? "Kenan har yanzu ana kan kirana da me laifi ? Idan ni an kirani da mai laifi su tanko gote da tawagarsa fa me za'a kirasu dashi ? gskiya Kai din mai baseera ne ya kamata na tayaka murna sosai amman meye laifina akan abinda nake aikatawa ?" "shikenan na yarda baka da laifi amman Ina son na had'u da Kai mu tautaunawa abu me mahimmanci nima yanzu zan goyi banyanka dan nasan akwai jami'an tsaro da dama da suke aiki karkashin ikonka masu kawo maka rahoto akanmu' "dakata dcp har yanzu ba'a haifi uwar d'an da zai min wayo ba" dcp ya runtse idanunshi yana shafa goshinsa " ni nan da wayona aka haifeni idan kaga na bar mutun to naga dama ne , dcp ya furzar da iska sannan yace "Kai karka dauka wannan takamar da kake samun sauki ne ko mafuta ,karka manta har yanzu Kai din me laifi ne a kasar nan "na dauka yalla'bai dan ka kirani da me laifi amman kasani masu aikata laifin irin nawa basa ta'ba shiga hannun yansanda domin a idon alumma ba masu laifi bane idan da naso da Kai kanka bazaka iya bincike akaina ba sannan da na kawar da Kai a dazu dan ba tayar motarka zan harba kwakwaluwarka zan fasa . "ya kamata ka taimaki rayuwarka data iyalinka ka hutar da kanka da tunaninka akaina dan bazaka iya komai ba." "ka min shiru barawon banza kawai Kuma me garkuwa da mutane " yalla'bai ka dai kirani da kwararren d'an fashi wannan nasan Ina yi amman garkuwa da mutane wannan ba aikina bane gurinsu tanko gote zaku samu cikakken bayanai masu yi ,ku daina bibiyata dan ga dukkanin alamun Kuna sa Ina Kara yin suna a duniya kunsa koina acikin garin nan sunan jaguwa kawai ake kira . "idan aiki kuke bukata karku manta akwai yaran da kullum ake musu fayde sannan akwai yaran da kullum ake maidasu marayu saboda basu da gata arayuwaarsu da talakawan da basu ji ba basu gani ba aka sakasu shiga tashin hankali , aikin ne da yakamata Kuna tsaye akansu amman duk kun kasa daukar mataki Kuna zaune a office sanye da uniform din sharri ?"bari Kuji Ina kan zuwa kan aikinsu domin na hukuntasu bisa laifinsu tunda ku cin hanci ya hanaku bawa kasarku tsaron daya dace ". "Ina ruwanka da wannan bangaren ?baka da hurumin hukunta ko ma wanene dan Kai ba kowa bane tamkar matacce dan kana shigowa hannu mutuwa ce zata tarbeka . "nasani yalla'bai ni ba kowa bane Kuma duk daren dadewa zan mutu ko baka fad'a ba,Amman kasan da cewa Ina kishin kasata ni d'an kasa ne me kishin Kai Kuma na zabi farinciki al'uma akan mutuwa da komai Kuma zan hukunta azzaluman sannan na kawo karshen rayuwarsu. "wallahi Kai sheidan ne "kwarai kuwa ka kirani da abinda yafi haka indai akan gaskiyata ne na yarda ."me ! dcp ya fad'a a razane shine dansanda Amman yafi shi shiga tashin hankali. "Eh tamkar mota haka zamu cigaba da karawa da Kai Amman kasani a koda yaushe Ina gabanka daga nan har izuwa lokacin da zaka gane ba kuskure nake aikatawa ba domin kuwa ko za'a fito da gaskiyar a yanzu bazai shafe *KUSKUREN BAYA BA* shiru dcp yayi da sauran mutane suna sauraronsa "da zaku gane da Kun daina bincike akaina Ina fatan ka fahimta masoyi "tur da Hali irin naka yanzu yaushe zaka dawo da diyar minis ...."ai kafin ya karasa mgnr yaji kit wayar ta mutu tsaki dcp yaja yace "yanzu kenan bazamu iya kamashi ba ?da alama kam inji cewar daya daga ciki police din dake gurin "aikin banza kama wannan dan fashin dole ne Koda zan rasa rayuwata dole mu cigaba da bibiyarsa tunda da alamun har yanzu bai fahimci mun tura masa jami'n sirri ba dole zai shigo hannunmu a lokacin zai gane kuskuren da yake aikatawa sai yayi dayasani mara amfani wai shi me hukunta masu laifi , nida Kai ba masoya bane makiyan juna ne yadda kake bibiyar komai namu muma hk muna bibiyar komai naka ." ******** Tanweer zaune a bakin gado tayi shiru ta zuba uban tagumi tana tunanin shikenan ta sadaukar ita da iyayenta sai alahira idan da rabon zasu had'u dan bata ga al'amun zata koma garesu ba ta barwa Allah komai komai yayi zafi maganinsa Allah a tsakanin wannan lokacin ta lura Kullum gidan cike yake da mutane da yammata kala dabam dabam , wasu masu fasali wasu marasa fali ga shaye shaye baka jin kamshi komai a gidan sai na wiwi da ta'ba da sauran kayan shaye shaye, wannan Abu na matukar daga mata hankali idan ta tuna da irin qaunar da take wa Adnan kullum kokari take taga ta yakicesa a rayuwata dan ingata nata rayuwar amman abun ya cutura kullum soyyarsa sake nunkuwa yake amman hakan bai hanata son komawa gida ba . ganin yadda gidan ya rikice yasa take kulle kofar d'akinta dan bazata zauna akaita a baro ba .tun da jaguwa ya lura tana kulle kofar ya tsareta yayi mata gud warning "karki sake kulle kofar nan ko da kudin ubanki na gina gidan ?" ranta a matukar bace tace " ba da kudin ubana ka gina ba hakazalika Kai ma bada kudin ubanka ka gina ba da kudin ubannen mutane ka gi... "bata k'arasa ba taji saukar mari akan quncinta "zaki sha wahala matuka a hannuna muddin zan dinga fada kina fad'a Kuma na rantse na sake ganin kin kulle kofar d'akin nan zaki ga yadda zanyi dake ." Ya sake d'aukar fushi me tsanani daita bata damu ba duk sanda ya fad'a sai ta fad'a masa haka rayuwar tanweer ta cigaba a gidan jaguwa cikin rashin Jin dadi da kwanciyar hankali domin kuwa a maimakon abubuwansa yayi sauki sai yayi gaba tayi fushin tayi zagin tayi rashin kunya duk abanza dan bai canza ba sannan bai sauko daga fushin da yake daita ba dan haka ta sauko daga nata fushin tayi k'okarin shawo kansa amman ya faskara ta bishi har d'akinsa ta bashi hakuri amman yaki nan itama ta fita hanyarsa ko kallon kofar d'akinsa ta daina kullum cikin addua take Allah ya kawo mata d'auki ,adduar da batayi ada shi ya zamo abokin hirarta a yanzu ." ***** Hajiya Zainab zaune cikin halin damuwar da take kawarta hjy saratu ta kawo mata ziyara tare da diyarta mardiyya wacce ta kasance Kawa ga tanweer byn sun gaisa suka samu guri suka zauna nan ta fara bawa hjy zainab hakuri" addau zamu cigaba dayi komai zai daidata inshallahu karki sa tunani a ranki ,Allah bazai ta'ba had'a mana dadi gbdy ba idan Kuma ya had'a to wallahi mu tambayi kanmu ".hjy zainab ta kalleta cike da rauni ta girgiza Kai kawai bazan iya daina tunanin tanweer ba Allah na gode maka ban ta'ba tsammanin zan shiga tashin hankali irin haka ba a she haka iyayen da suka rasa yayansu suke ji idan akayi kidnapping dinsu ? Allah ka juyo da hankalin yan fashin nan suji tausayina dan zuciyata bazata juri rashin tan ba "hjy saratu tace" Ameen inshallahu zasu dawo daita cikin koshin lfy hjy zainab tayi shiru ta ma rasa mai zatace lamarin yan fashin Nan ya isheta hjy saratu ta Kalli hjy zainab tace "ki Kara hakuri ." bayan sati d'aya taga alamun jaguwa ya dan fara saukowa dan har d'akin da take yake shigowa , bata kallonsa haka zalika bata ce masa komai har yayi abinda zai yi ya fita. da yammacin ranar juma'a a bakin kofa suka yi karo dashi zata fita shi Kuma zai shigo d'akin garin ta matsa masa tayi baya zata fad'i da sauri ya Kai hannunsa ya taro bayanta , ita dake jiran ta ji bayanta ya daki kasan tayis taji saukar hannunsa ya tare ta sauke wahalalle numfashi suka tsurawa junansu Ido suna kallon kwayar idanun juna cike da shauki ko kifta idanunsu basa son yi yayi mata kyau matuka cikin shigarsa ta kullum yake wando da riga sai kamshi turare yake. sun kusan minti biyar a haka sannan yayi k'okari janye kwayar idanunshi acikin nata ya tsaidaita bisa kafafunta yana cewa"kin dinga kula ki daina wannan haukan tafiyan " "haka zalika kaima ka dinga lura da naka haukan shigowan tana gama fad'ar haka ta wuce ta barshi nan yana kallon bayanta tsaki yaja ya gyara zaman rigarsa sannan ya shiga d'akin ya d'auki abinda zai dauka ya zauna zaman jiran dawowarta d'akin ya samu damar cin ubanta la'ada waje amman taki dawowa mikewa yayi ya biyota Kai tsaye falo ya nufa har zai wuce yaji motsin ta a kitchen ya k'araso ya tsaya a bakin kofa ya rike kugunsa da hanun daya wani irin kallo yayi mata na rainin wayo fuskarsa babu alamun wasa ya had'e girar sama data kasa tunda ta waigo taga irin kallon da yake mata Tasha jinin jikinta tare da rikicewa ta d'auke idanunta ta juya masa baya muryarsa a harzuke yace . "ni kike cewa mahaukaci ? "to menene kake mamaki ?tayi mgnr a dake tana kokarin cire tsoro yayi taku d'aya yana ƙoƙarin damkota ta juyo da sauri qirjinsa ya hade danata atare suka sauke numfashi wani irin abu sukaji ya bakuncin zuciya da gangar jikinsu sakamakon haduwar da jikinsu yayi ,kasa yayi da sexy eye's dinsa suka sauka akan qirjinta tsurawa qirjin Ido yayi yana kallon tudun dukiyar fulaninta duk da cikin riga suke amman a zahiri yake kallonsu . wani zirrr yaji lokacin daya tuno yadda yayita murzasu a wancan ranar Ina ma zai sake samun dama irinta ranar ? iya murzasu ma kawai ya ishesa ba sai ya Kai ga saduwa daita ba . a hankali ta soma k'okarin juyawa ganin yadda yake ma qirjinta kallon kurrilla, yasa hannu ya juyo daita ta sake fuskantarsa ya hade fuskarsa tamau "har Kin isa ki juya min baya ?batace umm ba bare Uhm uhmm illa qirjinta dake dokawa fiyye da kaida "ba'a min back to back sai dai nayiwa mutun ya Bude Baki zai sake yin mgn kira ya shigo wayarsa ya janye jikinsa ya soma received call yana mata gargardi da hannunsa alamun zai ka mata sannan ya fara amsa wayar "okay to shikenan gani nan just give me 10 minit yanzu zaka gani ya juya da sauri ya fita wani naunayen ajiyar zuciya ta sauke ta cigaba da abinda take .." Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK FREE PAGE WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan a tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686 alert domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️19 Da misalin karfe tara na daren ranar laraba tanweer tana bathroom tana wanka jaguwa ya shigo d'akin hannunsa rike da tabar wiwi yana zuga a hankali cikin kwarewa ,warin bai tsaya iya d'akin ba har sai daya iskota bayi , abinda tafi tsana kenan ta gansa yana shan wiwi Kuma ta lura ya fahimci bata son hakan shi yasa cikin kwanakin dan iskanci idan zai shigo sai ya shigo mata daita yana sha ,Idan ta kulle kofar d'akin ya zama balai . " cikin fushi ta fito sanye da doguwar riga hannunta rike da towel tana cewa "dan darajan Allah ka daina shigo min kana Shan wannan abar bana son warinta "kana da ilimi amman kullum kamar dabba kake abubuwanka, tsabar shagala kullum cikin aikata abinda Allah ya haramta kake , wallahi Koni da bani da wani sani akan naka ba zanyi lalacewa irin taka ba, Kaine Zina , Kaine sata , Kai ne sha......." Wani gigitacen mari ya wanka mata yana huci ta dafe kuncinta daidai Inda hannunsa ya sauka tana dubansa Ido fal da hawaye "akan na fad'a maka gaskiya shine ka mareni ?" to karya ne baka sata ,baka bin mata , baka..."a tsawace yace " Kada ki sake fad'a min maganar banza idan kika sake fad'a min maganar banza wallahi zanyi miki abinda har ki mutu ba zaki manta dani ba ko ubanki bai Isa ya Kalli idona ya fad'a min maganar da kika fad'a min ba bareki" . tayi shiru tana kallonsa ta kasa cewa komai kafin daga bisani tayi kasa da muryarta ",Allah ka saka min " ya sake d'aga hannu zai sauke mata wani marin tayi saurin kaucewa ta dube shi Ido cikin Ido "da gatana da komai amman ka d'aukoni ka rabani da gatana ka maidani jaka to wallahi na barka da Allah duk abinda ka min ka jira sakamako " tana gama fad'ar haka ta juya zata bar d'akin ya biyota ya shakota ",Ina zaki ki dawo ki gama tsine min ",ni ka sakar min wuya ,bazan saka ba muddin kina son zaman Lafiyarki a gidan nan ki iya bakinki akan abubuwana dan wannan halin naki yana d'aya daga cikin abinda yasa na tsaneki yanzu sam baki da kunya ". "naji kaima ka daina abinda zai sa na dinga maka rashin kunya , da kyar ta sanya gbdy karfinta ta kwaci kanta tana haki fixgota yayi ya maka akan gado yana mata wani irin kallo mai firgitarwa bayan second biyu ya sawa kofar key ya d'auki towel din data fito dashi ya wuce ya shiga bayi yana jan tsaki . tanweer ta dafe kanta tana jijigawa "na shiga uku ni tanweer wani irin iftilai ne haka ya fad'a min ? yawon zagin ubana da yake yana mugun bata min rai kusan yafi duk wani wulakanci da yake mata ,da kyar ta rarrashi kanta ta kwanta tana tunani adadin kwanakinta a gidan a lisafinta ta share wata biyu kenan zata shiga na uku a hannunsa tana kwance lamo ya fito kungunsa d'aure da towel yana goge jikinsa da alamun wanka yayi gajeren wondo ya d'auka ya saka ya kwanta kusa daita tana ganin haka tayi saurin ta matsawa daga kusa dashi dan har lokacin warin wiwi bai bar jikinsa ba ." ganin abinda tayi yasa haushi ya kamashi cikin fushi ya fixgota jikinsa da karfi ta sake janyewa ya sake rikota sosai "ke kin isa na kwanta kusa dake ki tashi ? "dame kike takama dashi ? ta bud'e idanunta sosai "bana takama da komai Amman gaskiya ka daina taba min jiki dan ni ba matarka bace sannan ba karuwa bace da zaka dinga had'a jikinka da nawa bazan iya irin wannan rayuwar ba, kawai ka kyaleni idan bazaka maidani gidanmu ba zan hakura na zauna amman bazan iya wannan shirmen da haukan ba wallahi idan baka farga ka tuba ba ka jira mako.." "ya Isa ! ya isheki haka jaguwa ya fad'a a fusace "ke ni zaki gayawa maganar banza akan abinda isana ya bani dama ba".tayi saurin tashi daga jikinsa ta zauna tana dubansa tace "ban fahimceka ba ? menene Isan naka ya baka ba ? Yayi mata kallon banza kana yace "ke mana ni gani nake kin zama mallakina duk da bana sonki kuma dole nayi abinda na gada dama dake ".ranta ya dugunzuma a fusace tace "wallahi karya ne , wiwin da kasha ya fada maka karya baka Isa kayi abinda kaga dama dani ba, Kuma daga yau ka daina taba koina a jikina har sanda zan bar gidan nan tunda bana Uba.. ..." Ji tayi ya zabga mata mari a fusace tare da durowa daga kan gadon Yana dubanta" Ina gargadinki da ki iya bakinki da furta min duk Kalmar da kika ga dama domin idan ba haka zan miki rashin mutunci dan ni ko kusa ban d'auki mace a komai ba illa abun bukatata ki sani Ina da halin da zan aje irinki guda hamsim idan naso dan ma Kinga na barki haka batare da na aikata wani abun asha dake ba shine zaki kawowa mutane salo ? "to ni Ina ruwana idan kaga dama ka cika gidan nan makil da karuwai wannan matsalarka ce ni dai karka tabani ". Ya Isa Inda ya ajiye wayoyinsa ya d'auki daya daga ciki ya duba lamba pretty ya kira ya sa a handsfree ringing biyu muryata ta fito tana cewa "Allah ya taimaki jaguwa uban gidana , jaguwa yace "pretty kina Ina ? Ta lankwashe murya kmr tana gabansa tace "Ina gidansu ogechi yanxu muka shigo gida "kuzo ku duka bai gama maganar ba tanweer ta k'araso ta fixge waya hankalinta a matukar tashe da abinda ke Shirin faruwa, a gabanta zai kira karuwarsa wannan wacce irin rayuwa ce ? "Wacce irin rayuwa ya saka kanshi "ita da wasa tace ya cika gidan da karuwai shine zai kirasu wayyo Allah na shiga uku " akansa an kirata da Kalmar karuwa ,yanzu km zai gayyato karuwai zuwa gidan "to me zai hana ka maidani ka samu damar yin iskancinka da tushe tunda shine a gabanka ? tayi maganar a matukar tsorace dan tunda ya fara da maruka tasan duka ma bazai masa wuya ba. ta juya cikin sauri ta bar d'akin zuwa bayi tare da fashewa da kuka "a she zata tsinci kanta cikin makauniyar soyayya irin haka , hakika so bai mata adalci ba daya rasa Inda zai Kai soyayyarta sai gurin mutumin da bai san darajan mace ba bata San tsawon lokacin data dauka ba a zaune a toilet tana ayyana abubuwa da dama akan rayuwarta " bazata taba yarda tsoransa yayi tasiri a zuciyarta ba muddin soyayyar da take masa ta gaskiya ce ya dace tayi komai dan ta rabashi da irin rayuwar da yake, zata rabashi da kowacce karuwa acikin rayuwarsa ta yunkura da kyar ta mike ta fito haniya ta dinga Jiyo sama sama aranta tace "sun zo kenan ? ta fito ta nufo babban falon gidan Inda tafi tunanin suke ta iske mata zaune kusan tsirara domin kowaccesu daga ita sai pant da bra shi Kuma jaguwa yana nan sanye da gajeren wando ajikinsa , hayakin taba kawai ke tashi da kwalayen taba burjiki akan tebul din gabansu Sam basu lura da fitowarta ba har sai data karaso har gabansu ta kira sunansa da fusatacciyar murya "Adnan !" duk sukayi hanzarin suka tsaya cak suka bude idanunsu suna dubanta Shima din idanunshi ya zuba mata cikin mamaki da fushi yace "me ya fito dake ? "Ko nace ki fito ne "a fusace tace ban sani ba wato kana tunanin zaka kawo karuwai cikin gidan nan alhalin Ina cikinsa in amince wallahi tallahi baka Isa ba , bazai yiwu ba sai dai kayi daya cikin biyu ka mayardani gidanmu ko ka bani damar na fita a gidan nan na kama gabana amman muddin Ina cikin gidan nan an daina alfasha da kawo yan iska kana badala dasu sai dai kaje waje kayi iskancinka ta k'arasa maganar tana fashewa da kuka ",wallahi bazan yarda ba ya zama dole su bar gidan nan kuma a yanzu ..." Pretty ta sheke da wata mahaukaciyar dariya tana dubanta , jaguwa kuwa har lokacin duban tanweer yake cike da Jin haushin abinda tayi masa , a natse ya mike zuciyarsa na suya ya riko tsintsiyar hannunta ya soma tafiya daita "baki Isa ki bata min moon din ba Ina bukatar naci mace Kuma dole naci ko dan Kinga Ina raga miki ? "ni agurina sun fiyye min ke sau dubu tunda zan kusancesu yadda nake so batare da Jin haushi ko rashin kunya ba wad'an ko cewa nayi su kashe mutun zasu bi umarnina kuma wallahi idan baki bini a sannu ba sai kinyi kuka da idanunki bai tsaya koina ba sai a d'akin daya sauketa yayi wurgi daita "ki daina takamar banza domin baki da wani mahimmanci a gareni da kike ikirari su bar gidan nan naki ne ? Tayi shiru tana kallonsa qirjinta na dokawa "ko akwai kwadala ko kwayar bulo na ubanki aciki da kike cewa mata bazasu shigo ba ? dan Isa har kina fad'ar sai sun fita sun bar gidan Nan " still shiru tayi hawaye na zuba mata shima shiru yayi yana kallon kwayar idanunta nan Kuma zuciyarsa tayi rauni sam bai ji dadin abubuwan da yayi mata ba a daren ba amman ya zai yi duk bakinta ne ya janyo mata ? " yayi ne dan yana son ya nuna mata iyakarta ne da jikinta da take takama dashi , kuma kar ta d'auka yana sonta ne dan shi kyawun mace baya rud'arsa Kuma baya d'aga masa hankali. dan shi mata ke bi suna kuka tunda ya had'u da pretty yau shine karon na farko daya kirata a wayarsa kullum itace ke hauka akansa dan ya quntata mata ne yasa ya kirata yau Kuma idan da hali ma a gabanta zai kwanta daita ta hadiye zuciya ta mutu dan yasan tana mugun sonshi daman Kuma shi haka yake. mace ma tana kuka akanshi Ina ga ita da babu abinda bai ta'ba ba ajikinta ba ,ya murza dukiyar fulaninta ya kusanceta duk da bata cikin hayyacinta amman yasan dole zata ji fellings akanshi a haka ma kenan Ina ga tana cikin hayyacinta da kuka zata dinga masa ya aureta . tsaki yaja kana yace "Yana da kyau ki gane kyawunki bazai ta'ba rud'ata ba dan hk ki shiga hankalinki ,ki tsaya iya matsayinki idan kika qara min shishigi na rantse da Allah sai naci ubanki Kuma dan Allah ki bari naga kafarki a falo madadin nayi having sex dasu dake zan kwana Ina yi idan kince karya ne go a head yana gama fad'ar hk ya fita daga d'akin." zubewa tayi akan bed tana wani irin kuka shi kuwa yana dawowa falon kudi masu yawa ya mikawa pretty ya sallamesu da kawayenta ta kwa'be fuska "haba jaguwa ya zaka min haka nifa gaskiya a bukace nake da Kai mun kwana biyu bamu hadu ba "raina a ' bace yake bazan iya komai ba ya fad'a tare da juya wa ya barsu nan , kwa'be baki sukayi sannan kowacce ta d'auki jakarta ta rataya suka fito",gskiya gayen dan wulakanci ne nifa gbdy na kwadaitu dashi dan yadda kika bamu labarin dadinsa har Allah Allah na dingayi mu had'e "uhm ai bakisan halin jaguwa bane rowar balai ne dashi amman bafa rowar kudi ba rowar jijiyarsa idan bai so ba komai zakayi bazai ci ba amman idan yaso zaki san kin hadu da nmjn duniya ,Inda kikasan an zauna an koya masa yadda zai ci mace ne ya iya bin mace lungu lungu sako Sako bare ya dauraki a saman jijiyarsa uhmmmm Abu sai Wanda ya dandana " kawai muje mayi maleji da wasu "wayyo Allah wallahi naso naji wannan dadin suna tafe suna maganarsa har suka k'araso bakin jection Inda zasu shiga mota ." ****" Washegari da misalin karfe biyu na rana IPO na zaune sai ga anas ya fito d'aga cikin part dinsu Kai tsaye boy's quarter ya nufa ,ya bisa da kallo kafin a hankali ya tashi yabi hanyar daya bi adaidai lokacin anas ya shiga wani d'aki daya lura suna yawon shiga ,Kuma babu shamaki ga kowannensu suna shiga Kai tsaye, Kuma kowannensu nada extra key a hannunsa dayazo budewa yake yana Jin alamun anas na ƙoƙarin fitowa yayi saurin ja da baya ya boye yana sauke naunayen ajiyar zuciya cikin sauri anas yaxo ya wucesa yana ƙoƙarin saka key abayan wandonsa aka kirashi a waya , cikin tsautsayi key din da yake k'okarin turawa byn wandonsa ya fadi ya wuce yana amsa wayar .ya wuce da kamar minti biyar IPO ya fito daga maboyarsa ya tsugunna ya d'auki key " da alamun zamana ya kusan karewa a gidan tun bai yi kwanakin da aka bashi ba ya fad'a a cikin zuciyarsa , cikin sauri ya k'arasa ya bud'e kofar ya tsaya yana kallon cikin d'akin kafin daga baya ya shiga , d'akin duhu dan ko tafin hannunka baka gani duk da kasancewar safiya ce a hankali ya Ciro wayarsa ya qunna wuta haske ya gauraye d'akin nan yaci karo da fuskokin mutane kala dabam dabam fuskokin sunfi guda dari uku zube a kasa . Cike da rawar jiki ya k'arasa sosai yana kallonsu d'aya byn daya kafin daga baya ya d'auki d'aya yana dubawa domin bambamcewa "shin na mutane ko kuwa akasin haka ?ya tambayi Kansa dan bashi da maraba dana mutane har gashin Kai da kunne da Ido komai na bil adama ne, sai dai a kallon kurrilla da yake wa fuskokin ya fahimci na roba ne ga dukkani alamun dashi suke badda kama gurin fashi . da sauri ya d'auki d'aya ya boye acikin rigarsa ya fito ya kulle kofar yayi wulle da keyn a Inda ya d'auka dan kar su nema basu gani ba suce zasuyi binciki idan sun gani kuwa babu wani bincike da zasuyi ." yana komawa d'akinsa ya kira number dcp yana d'auka yace "hello sir "yauwa Ina jinka ,yalla'bai na samu wani abu daya shafesu nan dai yayi masa bayanin komai akan fuskar daya gani "karka damu ka cigaba da bibiyarsu ,yanzu wani mataki zamu dauka kenan ? "Okay kasan yadda zaka fito mu had'u a water park gobe ko zuwa jibi Ka bani fuskarsa mu gani ko irin zanen da muke dashi ne ". "shikenan yalla'bai zan san yadda nayi fito gobe sukayi sallama" washegari suka had'u da ipo sun tautauna mahimmam abubuwa masu mahimmanci a Inda suka ajiya zasu tunkarin gidan jaguwa a ranar goma shabiyar ga watan march "kafin kuzo ku tabbatar da Kun tsara komai yadda ya dace, "karka damu da shirinmu zamu zo suka mikawa juna hannu sannan suka rabu " . ****** zaune dcp suke tare da yaransa gbdy zagaye da makaken table kowannensu ruwan roba ne a gabansa sai dai gbdy hankalinsu naga ogansu dake zaune yana koro bayani "Wannan aikin musani ko mu mutu ko mu rayu ne ,wannan aikin sai mun sadaukar da rayukanmu akanshi kowannenku ya shiryawa mutuwa ko nasara ku shirya anything will happen in diaters wannan aikin ne da gbdy ba'a bukatar kuskure acikinsa , kuskure daya idan munyisa to mun fa rasa wannan damar kenan Kuma bazamu Kara samun dama irinta ba ,mai da hankali shine babban abinda ya kamata ,ku Saka idanuwanku akan komai idan mun Isa yana gama fad'ar haka ya mike gbdynsu suka mike kowannensu rike da bindigarsa suka fito suka shiga motocinsu suka hau titi suka d'auki hanyar da zata Kai su magodo estate ." da misalin karfe takwas jaguwa na kwance a falonsa yana kallon Tashar labarai domin yasan halin da gari da kasar gbdy take ciki, gabansa ne yayi wani irin mummunar fad'uwa kamar Wanda aka buga masa guduma ,shiru yayi kawai yana tunani sai dai idanunshi na kan tv ,duk sanda gabansa yayi irin wannan faduwar tabbas akwai gagarumar matsalar dake shirin kunno Kai cikin rayuwarsa . Remut ya ɗauka ya kashe tv sannan ya mike ya koma uwar dakansa ya kwanta akan makeken gadonsa ya fuskacin kofar shigowa gidan gbdy tare da runtse idanuwanshi ." a daidai wannan lokacin kuwa jami'n tsaro ne kewaye da unguwar kowannensu rike da bindiga tun daga nesa suka hango gidan koina zagaye da hasken fitilu , a hankali sautin muryar dcp dake gaba ta fito " "be careful lokacin mu ya fara kowa ya kasance cikin shiri a hankali suka fara tafiya cikin sand'a suna taku da k'okarin isowa gidan suna gama karasowa suka nemi gidan kasa ko sama suka rasa gabad'aya gidan ya dawo rafi a matukar firgice sukayo baya da sauri kowannensu na kallon dan'uwansa cike da tsananin tashin hankali ,bayan kamar minti biyar dcp yayi gaba kad'an ya kira wayar IPO investigation police"kana ina yanzu IPO ?"Ina cikin gidan "kamar yadda mukayi fa mun zo sai dai babu gidan sai rafi "what ?"rafi Kuma?"tabbas haka ne abinda muka gani kenan "kana dai lafiya ko ?Ina lafiya Anya kuwa zan cigaba da aikin nan na fara karaya da lamarinsa ? "tantiri ne na karshe ,asirin jikinsa yayi yawa "ka dai ka Kara hakuri tukun nan tunda har yanzu bai gane kana tare dashi ba ka cigaba da bincike akansa ka gano mana makarin asirinsa zan sake komawa malami nan gsky layar daya bani bata yi aiki komai ba shi daya ce zamu samu nasarar shiga gidan sai gashi gida ya dawo rafi "shinkenan sir jiki a sanyaye suka juya cikin sauri suka bar unguwar . Gudu sosai suke akan titi karfe goma daidai suka Isa station zuciyar dcp kmr ta kama da wuta mafuta kawai yake nema "ta Ina zai yi galaba akanshi ,sam baya bukatar wani ya kamashi sai shi ko IPO abokinsa Kuma yaronsa wannan nasarar da zasu samu shine silar daukakarsu wujiga wujiga suka shigo office suna haki shigowarsu bai fi minti talatin ba wayar dcp ta soma ringing kamr bazai d'auka ba sai Kuma ya d'auka yana cewa "hello !Ya furta hello ya Kai sau uku sannan yaji an kwanshe masa da dariya "masoyina kenan wallahi har na fara Jin wani Abu akanka yana Jin hk ya fahimci jaguwa ne shi kuwa yana gama fad'ar haka yace sai anjima masoyina mara nasara . " no ka tsaya Ina son muyi magana da Kai abinda kake aikatawa babban kuskure ne Wanda zakayi danasani akansa "wani irin kuskure Kuma bayan Wanda aka aikata a can baya ? har kullum bazan gaji da fada maka ka daina bibiyata ba domin bibiyaar mutne masu laifi Abu ne me wahala bana tsammanin zaka iya samu wani Abu ballatana ka shigo inda nake". " meye abun bata loakcin da Kai da yaranka ?ku manta da ni kawai idan Kuma Kuna bukatar wani tamako zaku iya sanar dani na taimaka muku dashi "what? "Haka nake nufi domin dukkanin ku babu Allah a ranku kanku kawai kuke so ,kuje ku jajurce akan masu aikata miyagun laifufuka wanda zasu cutar da mutane daku gbdy. "ka sani kaima hakan zai cutar da kai tunda kana da yan'uwa "haba da gaske ? to shikenan na fahimta Ina bukatar komawa bacci yanzu sai wani lokaci . "Ka dawo da diyar minister kada ka bari ta Kai mu ga daukar mugun mataki akanka. cikin sauri jaguwa ya dakatar dashi "kamata yayi yalla'bai yaje ya huta haka nan yayi aiki tukuru shi da yaransa shiru dukkaninsu sukayi jaguwa bai kashe waya ba haka dcp . sun d'auki tsawon minti biyar suna misayar yawu sannan dcp ya numfasa yace "me kake bukata ayi maka ka dawo da diyar minister ? bangaren shigo da miyagun kwayoyin sunyi yawa a wannan garin namu domin har satificate ga masu shigo dashi suke da wanda daga hannunku suka samu." kashe kashe da fayde ga yara kananan da'ake wani irin mataki kuka dauka? "Kun kasa daukar mataki alhalin kuna da karfi da makamai Kuma kunsan masu aikatawa har lasisi kuke basu suyi yadda suke so duk baku damu da masu aikata wannan laifi ba sai akan me tayaku aiki . " me kake k'okarin cewa ?", abinda nake so ku janye jikinku ga abinda bai shafeku ba shine zai fiyye muku ni nan nasan yadda zan hukunta duk wasu masu aikata laifi idan da dama Kuma ku maida hankalinku izuwa kan tayani aiki idan Kuma babu dama ku share kawai duk Kuma abinda zakuyi tunani akaina baxai ta'ba muku amfani ba ku tsaya a matakin da kuke domin wuce gurin zai iya zamo muku tangarda a rayuwarku wanda ya shiryawa mutuwa yayi k'okarin sake dumfarar gidana wallahi nayi alkwari zan kawar dashi a doron kasa bazan taba canzawa daga abinda nakeyi sai dai ban sani ba ko ta bangarenku zakuyi sorounder ku fita a rayuwar jaguwa ." shiru sukayi gbdy suna saurarensa suna daukar maganarsa kowannensu da abinda zuciyarsa ke sakawa akan yadda za'a bullowa jaguwa gbdy idanun dcp ya canza kala babu komai acikin kwayar idanunshi sai tsantsar bacin rai hannunwansa duka ya hade guri d'aya ya rufe fuskarsa dashi yana dogon nazari da zance zuci yayinda har lokacin idanunshi ke kan wayarsa ." tashi yayi ya soma tafiya har yayi taku uku d'aya daga cikin yaransa ya tsaidashi ta hanyar cewa"yalla'bai yanzu me ya kama muyi ?"ka dauki bindigarka kaje ka kwanta kawai "kayi hakuri sir ban san tmbyata zata bata maka rai ba "ka sani mana , idan ba haka ba meye na tmbyta abinda za'a yi byn kasan dole zamu sake nemo mafuta yadda zai shigo hannunmu ?"irin wannan lokaci nazari ake bukata idan ba haka ba zamu tashi a tutar babu yana gama fad'ar haka ya juya cikin tsananin fushi ya bar d'akin taron yana fita kowa ya kama gabansa . **** A hankali ya shigo d'akinta bai ganta ba saukar ruwa yaji abayi nan ya fahimci wanka take a natse ya karasa ya jiye mata kwado da macijin roba a tsakiyar gado ya juya da sauri ya fita ya koma d'akinsa ya zauna zaman jiran abinda zai faru yana bukatar Jin dumin jikinta sai dai yasan bai Isa ya Kai Kansa ba duba ga irin rashin mutuncin da yayi mata yana zaune har minti ashirin ta wuce har ya fidda rai da zai Jiyo sautin ihunta sai kawai yaji ta kwalla Kara "wayyohhhly Allah na shiga uku sai kuma yaji shiru da sauri ya shigo d'akin kwance ya ganta a kasa bata numfashi ya tsugunna gabanta yana karewa dukiyar fulaninta kallo dake cikin riga gasu nan tsaye kyam Kuma a cike hannusa ya Kai yayi kasa da rigar yana zagaye kan nipples dinta a ransa yace "sarkin rashin kunya da tsoro kenan ya Kai hannuwansa ya tattarota gbdy zuwa jikinsa daga ita har doguwar rigar jikinta tunda ya siyo su ta daina fitowa daga wanka daga ita sai towel sai dai ta shiga da riga Kuma ta rike wata rigar da zata canza ya rungumeta tsam ya nufi uwar dakansa ya kwantar daita ya janyo stood ya zauna a gabanta ya tsura mata tsumammun idanunshi yana kallonta "why Adnan ! "karka taba diyar mutane ka barta da gibin dakayi ma rayuwarta ai babu abinda zan mata dumin jikinta kawai zanji ya bawa zuciyarsa amsa da hakan. Ya dade zaune yana Saka da warwara kafin daga baya ya dibo ruwa ya shafa mata a fuska zuwa qirjinta naunayen ajiyar zuciya ta sauke amman taki bude idanunta ya cire kayan jikinsa ya fad'a bayi ya kusan awa d'aya a bayi yana saba jikinsa Wanda zuwa lokacin ta bud'e idanunta tare da yin shiru tana tunanin abinda ta gani gbdy a tsorace take .ya fito d'aure da towel a kugunshi sai dan karamin towel din dake rike a hannushi yana tsane ruwan jikinshi a gaban mirrow dakinsa ya tsaya , yayinda ita kuma take kwance tana faman rarrashin zuciyarta akan abinda ta gani wanda ya kusan tarwatsa zuciyarta kwadon da micijin data gani idanunta suka cicciko da ruwan hawaye komai na gidan tsoro yake bata a halin yanzu ,ahankali ta sauke naunauyen ajiyar zuciya tana dauke Hawayen idanunta da tafin hannunta ta yunkura ta mike zaune tana kallon sanda jaguwa ya d'auko lotion yana shafawa a ilahirin jikinshi hankalisa kwace yake yin komai da fesawa jikinshi turare masu sanyin kamshi ta mirrow suka had'a idanu dashi. ya dage mata girasa daya alamun tmby yana sakar mata murmushin mugunta ,ta d'auke kanta kawai batare da tace masa komai ba ya k'arasa wordrob dinsa ya bud'e ya d'auko short niker wanda bai gama kaiwa gwiwarsa ba da wata riga me budadden gaba da shara shara wanda da gani na shan iska ne, gabadaya sifar qirkinshi a bayyane yake, yayinda gashin jikinshi dake kwance luuuuf dasu ke zuba sheki suna daukar hankali..' ahankali ya karaso har Inda take zaune ta kamkame rigarta tare da tsura masa idanunta tana kallonsa Yana da matukar tsafta sosai komai nasa yayi illarsa halaiyensa marasa kyau . so take ta gano muninsa ko wani makusa dake jikinsa dan qaunar da take masa ta fita a zuciyarta amman abun ya faskara domin kasa ganin hakan tayi ,sbd baiwar kyawun halitar da Allah yayi masa bbu ta inda zata kushe shi in dai ajikinshi ne sai bangare hali ..." yana zuwa ya janyota jikinsa ya rungumeta tsam Yana shinshina wuyanta da sumbatarta tare da kai bakinsa 'cikin kunneta." kin yi shr kina ta aikin tunani da kallona me ya tsorataki kika cika mana gida da ihu ? wani irin yanayi na daban ta tsinci kanta ciki , duk da ba yau ne karo na farko da jikinsu ya had'e da juna ba yanayin yadda take yasa ta kasa furta Komai . "Dama baki tsiro da wannan salon ba dan baki ranar barin gidan nan muna nan tare " . ta dago da sauri tana watsa masa idanunta jin abinda yace, "yes abinda nake nufi kenan kin zama mallakina halak malak dan babu Inda zan maidake ki zauna ki dinga girka mana abinci Muna ci Muna Jin Dadi ai kin iya girki ko ?"ko da yake nasan da wahala ace kin iya well koma dai menene mayi manage da iya Wanda kika iya. runtse idanunta tayi sosai sai ga ruwan hawaye sharr still ba tace masa komai ba sai ma wani irin tausayin kanta da shi kanshi daya jefa rayuwarsa cikin rud'ani da tashin hankali kamota yayi ya kwantar daita akan bed shima ya kwanta ya soma murzata a frigice ta mike zaune ta matsa kusa dashi tana masa wani irin duba "na sha fad'a maka bana so haka "a'a kina so mana idan bakya so ki fad'a min abinda yasa kika cika mana gida da ihu ya fad'a tare da sanya hannushi ya janyota jikinshi sosai ya rungumeta yana bata hot kiss a wuyanta.. magana ta fara yi masa da sanyayyiyar muryarta .. "jaguwa ! Shiru yayi tare kafeta da idanunshi dan bata ta'ba kiransa da sunansa ba sai yau, sai yaji kamar tafi kowa iya Kiran sunan "Dan Allah ka kyaleni bacci nake ji ,ni wlh yanzu ma tsoro kake bani haka ma gidan nan , " Ni kadai nasan irin mikin da nake ji acikin zuciyata akan mgnrka ta karshe wallahi da na tabbata a hannunku gara ka harbeni na mutu amman bazan ta'ba zama kukunku ba ...". ya janyota ya matseta gam ajikinsa yana shinshina tsakiyar nononta "a'a bazaki mutu a hannuna ba zaki dai ki zauna damu, to meye ma aciki dan kin zauna damu kin zama kukunmu ?"kaji tsoron Allah fa akan abubuwan da kake min ni yarinya ce da bansan komai ba akan iskanci dan Allah ka daina banaso ta karasa fad'ar hakan tana kuka. mgnrta bai sa ya zare hannuwansa ba sai ma sake janyota jikinshi da Yayi sosai tare da cusa hannushi duka cikin rigarta yana shafo kirjinta Yana lumshe Ido "stop please Ina Jin wani irin ajikina "fad'a min yadda kike ji Ina son sani ?"ba sai na fada ba amman ka Daina wasa da qirjina banason dan wannan iskanci ne "Dadina dake rashin kunya bakya shayin fadawa mutun mgn yayi mgnr muryarsa a fusace "gaskiya na fada idan ban kirasa da iskanci ba dame zan kirasa ?" wallahi ka tuba ka gane abinda kakeyi Bai da kyau gbdy bakayi kama da fasikai ba amman iskanci da fasikanci fal acikinka a fuska Allah a zuciya fir'auna ". "duk iskacina da fasikancina baki taba jin nace zan kusanceki ba "Ko na bata cewa zan ciki ?ta zaro shanyayyun idanunta waje tana girgiza masa kai da sauri alamun a'a ."da Ina son saduwa dake tan da tunin an wuce gurin"dan zan iya yin son raina dake koda amincewarki ko babu amman bake ce a gabana ba ".ya karasa fadar mgnr Yana zarcewa da romancing din jikinta bijirewa take amman Ina tuni har ya hade bakinsu guri daya ya fara tsotsa harshenta da hakoranta da lips dinta tare da shafa lausarsar surar jikinta kuka take sosai komai na rayuwa ya soma fice mata a ranta " a she hk kadaddarar rayuwarta zata zo mata bata sani ba ?Ta furta hkn cikin ranta" ida nasan hk rayuwata zata kasance wallahi da ban dawo kasar nan ba ,"ya Allah kaya femin idan wani laifi nida iyayena muka aikata maka yasa ka jarabemu da samun kanmu cikin wannan hali ta karasa tunaninta hawaye na bin kuncinta .." shi kuwa murzata kawai yake duk ya bata jikinsa ga jijiyarsa da ruwan sha'awa ,jijiyarsa ta mike sambal tana haniniya tun tana nokewa da fixgewa daga gareshi har ta hakura ta barshi yana romancing din jikinta har goshin asuba yana makale daita yana murza dukiyar fulaninta yana balain qaunarsu gasu da dadin murzawa ,a halin yanzu ko an kawo masa mata baya shawarsu sannan jijiyarsa bata tashi amman da zarar ya kusanci Inda take sai ta mike ta tashi sosai shi kansa yanzu yasan idan ya mayar daita zai shiga damuwa ko dan abubuwanta . **** Zahra ,hafcy no-no ,Saira suna zaune a falo sai sukaji knowking Saira ta tashi ta bud'e kofa police men guda biyar ta gani tsaye "muna son ganin "Zahra ! Saira dake tsaye tace "Zahra ! suka gyada mata Kai alamun "eh ! ta kauce ta basu hanyar shigowa dan batayi tunanin wata matsala bace a tunanin me gidansu ke son ganinta tunda tasan akwaita da kan masu kudi suna shigowa suka yi wuri wuri suna raba idanu suna son gano fuskar hoton da'aka basu. cikinsu babu wacce bata tsorata ba most especially Zahra suna gama ganota suka tunkari Inda take zaune "are you Zahra? da kamar tace a'a sai Kuma tace" eh! "Okay muje me gidanmu na son ganinki tace "waye kenan me gidan naku ?"idan muje zakiga ko waye ki hanzarta please " ta mike ta d'auki karamin mayafi baki ta yane kanta dashi dan a shiryenta take ta fito suka wuce har suka Isa station tunanin waye wanda yasa a d'aukota take . Kai tsaye office din dcp aka zarce daita suka Sara masa sannan suka ce "sir ga ta nan da hannu yayi musu alamar su wuce "ki zauna mana ya fad'a yana nuna mata gurin zama ta zauna a Inda ya nuna mata tana jira daga garesa qirjinta na dokawa da karfi byn kmr minti biyar ya dago yana cewa "Zahra ya jaguwa ? lumshe idanunta tayi sannan tace" yana gidansa "gud ko zan iya sanin halakarki dashi ?"eh to saurayina ne da na bukaci muyi aure dashi yaki " ko kinsan aikinsa ?ta girgiza Kai da sauri ban ta'ba sanin aikinsa ba Sannan Ban ta'ba tmbyrsa ba "ya gyada mata Kai ",fashi da makami ne aikinsa "what ? Zahra ta furta a matukar firgice tana zaro idanuwanta waje "impossible gsky ban yarda ba, nan take ya shiga mata bayani a karshe ya kunna mata duk maganganun da sukayi dashi tabbas muryarsa ce babu mutsu muna son mu kamashi ko kinsan sirrinsa? tayi shiru tana nazarinsa " idan kika bayyana mana sirrinsa zamu baki million goma " ta sake yin shiru tana sauraronsa da tunanin million goma , ya cigaba da fad'a mata duk hanyar da suka bi amman basuyi nasara ba "gbdy yadda kuka shirya gurin kamashi ba tsari bane " " me yasa kika fad'i haka ? "tamkar kuna lalube ne cikin duhu , kun samu bibiyesa fiyye da sau hamsin amman bakuyi nasara akanshi ba saboda baku da wani Abu guda daya da zaku iya rikewa a matsayin hujja ko tabbacin yadda zaku kamashi byn muryarsa kunga har yanzu akwai sauran rina akaba kenan " "nayi yawo guraren da dama akanshi duk Inda naje ba'a nuna min waye shi har sai da muka hadu da Kai yanzu sannan nasan waye jaguwa ,abinda wani malamina ya fad'a min jaguwa nada mugun asiri ajikinsa ya fad'a min cewar muddin ana son akarya asirin jikinsa sai an daidaici lokacin da bai tashi a bacci ba, ma'ana a rusashi yana kwance yana bacci akan katifarsa to fa a wannan lokacin dole asirin jikinsa ya karye kunga ku Kuma dole ya kamu a hannunku ni Kuma dole burina ya cika akansa amman matswar ba wannan lokacin ba asirinsa jikinsa bazai karye ba sannan batun diyar minister Shima malamina ya fada min ya kamu da balain sonta bazai iya rabuwa daita ba Ina ganin shine dalilin da yaki dawo daita ." "yanzu me kika ganin za'a yi mu rutsashi yana bacci ?",dole sai munyi dogon nazari akan haka "Yanzu kirawo numbersa tunda kina daita muji ko zai dauka "wannan ma wani sabon tashin hankalin ne, yaushe rabon hakan a tsakaninmu dashi ?mutumin dake gudun haduwa dani sai dai duk every each hour Ina samu rahoto akanshi ." "Shikenan yanzu ki bani numbersa "Taya zan baku numbersa byn Kun Saba tautaunawa dashi ?"duk sanda zai kiramu yana boye number ne,ki taimakawa kasarki kiyi aikin alkhairi ko sau daya arayuwarki, wannan mutumin dan ta'addane da bai dace ya cigaba da rayuwa ba shiru tayi kawai tana tunanin ta bayar ne ko karta bayar byn kmr mintuna shabiyar tace "zan baka Amman kasa baseera sosai dan yana da matukar hatsari "na dade da sani wannan ta Karanto masa number yayi dialing a wayarsa ya soma kira alokacin jaguwa na d'akin Jim dinsa yana motsa jiki yaji shigowar kira wani irin tsalle yayi ya danna bluetooth din dake ajiye a gefensa ya manna a kunnensa "hello.." jaguwa yayi shiru sakamakon ,jin muryar dcp bai gama tunanin Inda ya samu wannan layin nasa ba ya cigaba da Jin muryarsa "muna sane da halin da kake ciki yanzu amman ka sani karshenka yazo lokacin kamaka yayi." "Kai ka tabbatar da hakan jaguwa ya fad'a tare da gyaran abun kunneshi ya kife hannuwansa duka akasa yana motsa jiki ?kwarai kuwa Kuma zaka gani , "meye abun maimaita magana daya Koda yaushe yalla'bai ? "wai ma meye abinda kake gadara dashi da abinda yake baka wannna kwauri giwar da har kake aikata wadan nan abubuwan ? "Ka sausauta yalla'bai wannan ba abun tada hankali bane ya fad'a yana mikewa tsaye ya kakkabe hannunsa "duk wani shirina na rigada nagama tsarawa aikatawa ce kawai ta rage min adadin mutane da zan yiwa fashi a lisafe suke ya fad'a tare da yin tsalle ya rike kerfe yana sama da kasa jikinsa na budewa " Ku daina bincike da bin kwakwafi akaina dan babu wani abu da zai amfana muku dan bazaku ta'ba samun komai ba sai darasin rayuwa kawai . "ka kiyaye kanka dan randa zaka shigo hannunmu zakayi da kasani .... "daga murya fa ba komai bane agurinmu, masu laifi ake d'agawa murya Kuma kunsan Inda suke , dcp yayi shiru yana furzar da iska sannan yace "me kake bukata zamuyi maka muddin zaka dawo da yarinyar nan ?"murmushin gefen baki yayi nasan karshe abinda za'a sake tmbyata kenan "me yasa sai akan diyar minister zaku kasa zaune zaku kasa tsaye ?"oho a she fa ita diyar me kudi ce ko ? "ba wannan muka tmbyeka ba abinda kake bukata muke so jin ",ku shiga cikin gari akwai Yara irinta bila'adadin da akayi garkuwa dasu wasu sun mutu wasu suna raye zaku iya zuwa ku taimakawa wadan da suke raye, sau daya kawai kayi aikin alkhairi idan Kuma zaka had'a Kai dani ni din simple man ne ya karasa mgn tare da janyo rigarsa ya saka "kayiwa Allah karka manta kaifa Muslim ne" "cikakke kuwa "to ka dawo da yarinyar nan "naji kubani lokaci na kammala abinda nake a karshe ma ni ne zan nemiku ba sai Kun Sha wahalar nemana ba yana gm fad'ar haka ya katse Kiran duk ya hada gumi tunaninsa Inda suka samu numbersa Kai tsaye ya fito cikin tsananin damuwa d'akinsa ya shigo ya wuce bayi ya tsaya cikin bathtube ya Kuna shawa a hankali ruwa ke sauka ajikinsa sosai ya shiga kogin tunani"Ina suka samu wannan number sosai kwalkwawarsa ta shiga lissafi ya dade ruwa na sauka ajikinsa sannan ya fito ya goge jikinsa ya zira jallabiyar deep blue ya fito falo ya goya hannuwansa duka abaya yana zariya ko cikakken minti goma bai yi ba anas ya shigo yana murmushi "mutumina sarkin soyayya wannan yarinya fa tayi win ... tayi galaba akanka yanzu muka hadu da pretty take fad'a min wai wulakanci kayi musu akanta "ba'a akanta bane kawai yanzu zinar ce bana so " "karka wani waske kana fa son yarinyar nan da zarar anyi magana ka kama wani Shan kamshi amman kullum cike da yi mata biyayya kake da tattalinta "na sha fad'a maka babu soyayya a tsakanina daita kuma karka dameni da wannan maganar dan a halin yanzu bashi bane a gabana ba kwakwaluwata na bukatar tunani dan gano wani Abu me mahimmancin " "tunanin me zakayi ?Kuma me zaka Gano byn mun gano maka , munyi shekaru sama da goma tare taya zan kasa fahimtar abinda kake so Adnan ? tsaki yaja "ka daina fad'a min haka nace ba sonta nake ba bana sonta kawai dai tausayawa ce , taya za'a yi nayi soyayya daita gbdy zuciyata ta mutu babu wani abu soyayya bayan ta ahlina ,wallahi Ina balain tausayinta ne kuma ko tabar gidan nan zan cigaba da tausaya mata saboda na amshi budurcinta wanda yake da wuyar samu a wannan zamani yarinyar ta had'u ciki da wajenta tunda na Kusanceta na kasa cin kowace mace ilarta rashin kunya da rashin tarbiya . "anas! Jaguwa ya kira sunansa gbdy yarinyar nan bata da manners "gaban anas ya fadi sakamakon ganin tanweer a tsaye a bayan jaguwa rungume da hannuwanta anas ya Kai hannunsa zai nuna masa bayansa jaguwa ya buge masa hannun "Kaine ka kawo maganar dan haka ka bari na gama kafin ka shigo da wata "sam sam yarinyar bata da tarbiya iyayenta basu koyar daita yadda ake girmama babba ba da kace mata cas zatace maka kul , ko da yake taya zatayi tarbiya haihuwa tayis reinon tayis tashin turai kasan baza'a sameta da cikakkiyar tarbiya amman Misali ace da gaske zan yi soyayya da wata mace da itace farko kodan disvarging dinta da nayi amman bazanyi ba yana gama fad'ar haka ya juya da niyyar barin gurin turus yayi zuciyarsa na karkarwa sakamakon idanunsu da suka tsarke cikin juna." Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK FREE PAGE WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan a tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️20 .....juyowa yayi ya Kalli anas dake tsaye a bayansa yana tmbyrsa da kwayar Idanunshi dake cike da matsanacin firgici ko taji abinda ya fad'a , shima da kwayar Idanunshi ya bashi amsa alamun taji komai daya fad'a a yanzu ." ya subhanallah ya furta a kasan makoshinsa yana mai sake juyowa Inda take tsaye , tana nan tsaye kmr wacce aka dasata agurin sai dai zuwa wannan lokacin babu komai acikin kwayar idanunta sai tsananin firgici dake tattare da tashin hankali . Muryarta na rawa tace "me naji ka furtawa abokinka yanzu ? "mafarki nake ko kuwa karya ne ? " taku d'aya ta K'ara tana sake cewa "kace karya kunnuwana suka jiyo min ba gaskiya ba ?" shiru yayi yana kallonta zuciyarsa na wani irin rawa dan gbdy ya gama rikicewa bai so taji abinda ya shiga tsakaninsu ba "ka fad'a min gaskiya Adnan da gaske kayi disvarging dina ? ta fad'a tana wani irin sheshekar kuka kmr ranta zai bar gangar jikinta "idan gaske ne kayi disvarging dina a yaushe kenan kayi da ni ban san da zaman hakan ba ?" still shiru yayi qirjinsa na cigaba da bugawa da karfin gaske , sai dai wannan karon yayi k'okarin Kai hannunsa jikinta domin kamota , tayi saurin buge masa hannu "dan Allah ka fad'a min cewar karya ne ba gaskiya bane dan zuciyata bazata iya d'aukar wannan sabon tashin hankalin ba ?". ta k'arasa maganar tana cakumar wuyar rigarsa da hannuwanta duka ta matse masa wuya gam da iyakacin karfinta tana fidda zazzafan numfashi ." anas na ganin haka ya lalla'ba sun sun ya gudu ya barsu su karata , dan bai san ta yadda zai shawo kan matsalar ba , shi da yayi silar amsar budurcinta sai yasan duk yadda zai yi ya shawo kanta ." Ka fad'a min cewar karya ne Adnan bakayi komai dani ba? dan Allah karka ce min kayi disvarging dina...." wannan kalmar kawai take fad'a tana sake maimaitawa . rungumeta yayi tsam ajikinsa yana sakin numfashi babu shiri ta sakar masa wuya saboda ba karamin runguma yayi mata ba , ya Kai bakinsa daidai saitin kunnenta ya soma rad'a mata mgn cikin sanyayyiyar muryarshi me kashe gabobin jiki "da gaske ne tanweer amman kece silar Komai daya faru ,kece da kanki kika kawo min kanki batare da nayi niyyar aikata hakan ba". "Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun ta furta cikin tsanani tashin hankali, zamewa tayi ajikinsa ta kwalla wata razananniyar qara mai sauti da tasa gbdy gidan ya amsa tana ihu ta zube kasa warwas tana kuka da birgima da sauri ya durkusa gabanta ya rikota gam jikinsa na rawa tamkar mazari yace "wallahi ba da son raina nayi ba kece kika bukaci hakan ". "ni ....! Ta furta a tsawace tana watsa masa wani mugun kallo ,ya gyada mata Kai alamun "eh ! "na shiga uku na lalace ni surayya Adnan ka cuceni taya zaka min haka? "taya ma zan kawo maka kaina wallahi ban san na aikata hakan ba karya kake min wallahi bazan ta'ba aikata hakan ba saboda Ina qaunar budurcina fiyye da komai dake cikin duniyar nan" . kuka tanweer take sosai kamar ranta zai fita ya bar gangar jikinta ta mike tsaye ta soma tafiya cikin tsananin tashin hankali tsabar gigicewa hanyar special room dinsa ta nufa har tayi taku uku ya biyota da hanzari ya fixgota da karfi ya sake mannata a faffadan qirjinsa "am really sorry for....." ai bata bari ya karasa ba ta shiga dukan qirjinsa da iyakacin karfinta tana tsine masa tana mai sake fashewa da wani kuka . kamkameta yayi sosai ajikinsa duk ya rud'e ya gigice sai zufa yake fitarwa "ka sakar min jiki bana son kusancinmu tare , tsanarsa take son yi irin tsanar da bata ta'ba wani halitta ba amman tsanar taki sauka acikin zuciyarta ." Muryarta cike da kuka tace "a tunanina na tsira daga kaidinka a she ban tsira ba ," me yasa kamin haka Adnan ? wallahi nasan bana haiyacina bancin haka babu abinda zai sa na baka kaina , Kuma ko duk duniya zasu taru akaina bazan taba yarda da nice na kawo maka kaina ba sai dai idan wani abu ka bani na sha har kayi nasarar akaina ". shiru yayi kawai yana sauraronta yana tunanin yadda zai ku'butar da kanshi agurinta take ya tuna da cctv na bangarensa dan haka yay gauggawar zareta ajikinsa ya riko tsintsiyar hannunta ya soma tafiya daita nan fa ta turje tana cewa "babu Inda zani ka rabu dani wata hadaddiyar tsawa ya buga mata yana cewa "muje ! iya abinda bakinsa ya iya fad'a kenan ya cigaba da tafiya bai tsaya akoina ba sai a d'akinsa ya zaunar daita tana wani irin kuka me ta'ba zuciya ." camerar part dinsa ya kunna yayi rewarning d'aga Inda ta shigo masa ya juyo da tv Inda take "ki bud'e idanunki da kyau ki Kalli komai daya faru "shiru tayi tare da tsaida kukanta shi kuma ya koma jikin bangon d'akin ya tsaya rungume da hannunwansa duka a saman faffadan qirjinsa sai dai gbdy hankalinsa da Idanunsa sun tattara ne akanta . a hankali ta fara ganin komai tun daga shigowarta d'akin da yadda ta kunna wutar d'akin ta Isa Inda yake kwance tana shafa jijiyarsa har zuwa sanda ta d'auki bindigarsa da yadda ya amince mata ya kusanceta suman zaune tayi agurin , lokacin data ga yadda ya dinga sarrafa dukiyar fulaninta da yadda ya dinga tumurmusanta bata san sanda ta zamo kasa a gigice ba tana furta kalmar "inna lillahi wa inna ilaihi rajiun " me ya sameni haka ?"me ya shiga cikin tunanina ?"wallahi ban san na aikata haka ba, bansan abinda ya sameni ba "inna lillahi na shiga uku shikenan na rasa budurcina ?" wayyo Allah ni surayya ka kuwa san maseefar da ka jefani aciki ? me yasa kayi sex dani ? "yanzu me kake son nacewa mijin da zan aura ?hawayen ya zubo mata sharr ... akan quncinta take Kuma jikinta ya kama rawa "gbdy zuciyarta ta sake karyewa "me yasa baka dawo dani haiyaci ba a lokacin ?"wallahi bansan na aikata hakan ba Shima jikinsa rawa yake tausayinta ya kamashi gbdy ya manta wancan tashin hankali da dcp ya jefashi ciki ya matsota sosai yana me jimamin da nadamar abinda ya faru." kusancin dake tsakaninsu yasa ta jiyo yadda qirjinsa ke bugawa da karfin gaske "dan Allah kiyi hakuri nasan bakya cikin haiyacinki lokacin da abun ya faru nayi k'okarin kar hakan ya faru a tsakaninmu amman saboda bakya cikin hayacinki burinki na kusanceki alokacin shiyasa nayi . "me Ka bani wanda ya gusar min da hankalina ? girgiza mata Kai yayi alamun "Babu " Karya ne ka bani wani mugun abu idan ba haka banga dalilin da zai sa na kawo maka kaina ba kayi yadda kaga dama ba ta k'arasa maganar tare da fixgo numfashi da karfi ta fesar kmr me cutar asthma tayi shiru hawaye na xubo mata "kenan shiyasa a wacan ranar yayita matsa mata lallai sai tayi wankan tsarki ? ashe yasan mugun Abu da yayi mata ta zabura zata mike ya rikota gam ya makaleta ajikinsa yana shafa kanta zuwa bayanta yana jin kmr ya mutu , yana son ya fad'a mata cewar asiri akayi mata a waccen ranar yasa komai ya faru yana jin tsoron wani sabon tashin hankalin da za'a yi idan tasan da hakan. "kiyi hakuri da abinda nayi miki nayi k'okarin gujewa hakan nasan illar abinda nayi miki tunda an ta'ba yiwa yar'uwarta a lokacin ji nayi kamar na mutu duk yadda mutane ke bani hakuri akan nayi hakuri kasawa nayi har sai dana d'auki fansa da hannuna sannan ruhina ya samu salama " iya radadi naji a wannan lokacin ,qunar abinda na miki ya tsaya min a zuciya kullum dashi nake kwana nake tashi na zubar da hawaye sosai naji kamar na kashe kaina a ranar ,ki ya femin tanweer domin kece mace ta farko dana amshi budurcinta , bana sonki amman budurcinki shine abinda yafi komai tsaya min arai har na mutu bazan manta cewar ni ne mutumin dana amshi budurcin tanweer ba, kuma bazan daina ganin kima da martabarki ba ." "Zaka cigaba da ganin kima da martabata ? ya gyada mata kanshi "amman kace bani da tarbiya ? shiru yayi kawai dan rasa abinda zai fada mata "haka kayita maimaitawa abokinka cewar ni mara tarbiya ce kuma nasan shima zai tsaya maka arai baza ka ta'ba ganina da wannan darajar ba ? " no karki ce haka ,kiyi hakuri da furucina na d'azu am really sorry bazan sake ba ya rike kunnuwansa da hannunwansa , "babu ruwana da nadamarka ka biyani budurcina kawai dan wallahi bazan yarda ya tafi a banza ba". shiru yayi yana kallonta maganarta tayi matukar bashi dariya amman ya hadiye , yarinyata ne zalla atattare daita bancin haka taya zai biyata budurcinta daya amsa ? Numfashi ya fesar kafin a hankali ya mike ya Isa gaban wani katon akwatin me ratsin baki da ja ya janyo akwatin zuwa gabanta ya bud'e dalolin kudin american ne cike dashi "bani da abinda zan biyaki dashi sai dai ..... "dakata ai kasan ni ba bakuwarsu bace dan zan iya baka ninkinsu abinda nafi bukata ka dawo min da budurcina na koma yadda nake Kuma a yanzu ". tsura mata tsumammun idanunshi yayi kawai yana kallon karamin bakinta ,ya furzar da numfashi wanda hucinsa ya doki fuskarta ,a natse ya d'auke idanunshi akanta zuciyarsa na tafarfasa "yau tazo masa da abubuwa a cukurkud'e "Ina dcp ya samu numbersa da har ya kirasa yana masa barazana ? sannan da wannan tashin hankalin da furucin bakinsa yayi nasarar jefashi ciki ,taku biyu yayi ya tsaya jikin window d'akin tare da juya mata baya ,bayansa tabi da kallo batare tace uffan ba illa sheshekar kukan da take zuciyarta na hasko mata yadda ya dinga juyata . A natse ta soma jiyo sautin muryarsa na shiga kunnuwanta "ki shirya gobe zan mayar dake gidanku nasan zakiyi farinciki da jin hakan sannan dashi kawai zan iya biyanki budurcinki dana amsa ya k'arasa maganar tare da juyo ya kafeta da Idanunshi yana ciza lip's dinsa na kasa da karfi ". Wani sanyayyayen farinciki ne ya lullu'beta alokacin d'aya , duk cikin kalamansa babu wanda yayi mata dadi ya sanyaya zuciyarta kamar wannan "zani gida kace ?ta fad'a tana tsareshi da idanunta ya gyada mata Kai alamun "eh! gbdy taji raunin da yayiwa zuciyarta ya Kau hawaye ya gangaro mata amman wannan lokacin na farinciki ne, sosai take kuka wanda ya rasa dalili a tunaninsa murna da farinciki har ma da tsalle zatayi na barin gidan . ta tsugunna kasa ta cusa kanta a tsakankanin cinyoyinta hawaye na cigaba da gangaro mata ya rasa ya zai yi daita abubuwa dayawa suka zo masa kukanta da rabuwar da zai yi daita rarrafowa yayi ya dawo gabanta ya kafeta da tsumammun idanunshi masu kashe mata jiki tun ba'aje koina ba ya soma Jin babu dadi a ransa ,ya bud'e baki da niyyar yin magana kenan kira ya shigo wayarsa ya janye jikinsa ya mike ya karasa Inda wayoyinsa suke ya d'auki wacce ke ruri ya duba sunan amminsa ne ke yawo a screen din wayar dan haka da hanzari ya danna Koren madanni tare da manna wayar a kunnensa ya soma tafiya yana Kiran sunanta "ammi! bata daga Kai ta kallesa ba har ya bar d'akin kusan minti biyar da barinsa d'akin ta d'ago kanta ta bin hawayen dake zuba akan tafukan hannunta da Kallo. a hankali ta soma share hawayenta zuciyarta na tsinkewa , ta tsaya shiru tana kallon d'akin har zuwa kan bed dinsa da komai ya faru sosai take tunani matsayar rayuwarta , kwakwaluwarta ta shiga tunani "shikenan ya amshi budurcinta zai barta ? " bana sonki amman budurcinki shine abinda yafi komai tsaya min arai har na mutu bazan manta da ni ne na amshi budurcin tanweer ba" kwakwaluwarta ta dawo mata da maganarsa "Adnan ka cuceni amman Kuma ka sake mamaye zuciyata da komai nawa , ka sake samun gurbi acikin zuciyata ,ka amshi abu me daraja da tsadarsa ya wuce komai acikin fad'in duniyar nan to me yasa har yanzu zuciyarka ta kasa amsar soyayyata ?why! why !! adnan kwalkwaluwarta ta toshe kanta ya cunkushe duk abinda ya fad'a rashin sonta daya furta shi yafi komai d'aga mata hankali "nima bazan manta da Kai ba har karshen numfashina ,Kuma har yanzu ban ji na tsaneka Ina tsananin sonka adnan nasan Allah yana da kyakkyawan nufi akan ni da Kai yasa ya had'amu , yadda nake sonka haka zalika Kai ma kana Sona duk da cewar kana boyewa , amman soyayyata ta gama fallasa kanta ajikinka tunda har abokanka suka san dashi , zan tafi na barka da dunbin qaunata daskare a zuciyarka , ba zaka gane hakan ba sai bayan bama tare idan Kuma hasashena dana abokanka bai zamo gaskiya ba " ya Allah ka jarabi adnan da mutuwar sona , yaji idan bai dora idanunshi akaina ba bazai iya rayuwa ba , ya kasa samun natsuwa ,ya kasa hutawa ,ya kasa tsaye ya kasa zaune har sai ya tunkareni da batu na soyayya , Allah kasa na zamo silar shiryuwarsa ya dawo mutumin kirki ...." ta k'arasa maganar tana mai runtse idanunta tare da jingina bayanta da abun gado tana sake zurfafa tunaninta tun daga farkon haduwarta dashi har zuwa wattanin da tayi a hannunsa ta fahimci abubuwa da dama akansa illarsa dai shan wiwi da sanar satar da yake bancin hk bashi da wata makusa ,yana qaunar ahlinsa da taimakon mutane gari yana kyautatawa duk wanda yake tare dashi gashi shi din me basera ne ta kowani bangare yana da matukar da basera akan komai ." ****** Bangaren hjy baseera kuwa tunda nazifi ya bar gidan alhj Tahir take cikin furgici da tashin hankali ta rasa samun natsuwar zuciya da kwanciyar hankali" tabbas allura na shirin tono garma domin kuwa bazata rungumi son ran alhj Tahir akan tilon d'anta ba ,bazata d'auka ba ,sam bazata zabi halin da yake k'okarin saka ita da d'anta ba akan cikar burinsa . shiru tayi tana kallon celling falon tana nazari , tunanin abubuwa da dama suka dawo mata tana jin kamar karta amince da shawarar nazifi na guduwa da Ib zuwa wata kasa gara tayi komai ta ku'butar da rayuwar d'anta idan ma ta kama ta fito tayi gaba da gaba da alhj Tahir ta nuna masa tasan komai da yake ciki , amman tasan ko taki amincewa da shawarar nazafi me hali bazai fasa halinsa ba dan ba lallai idan ta fuskancesa ya fahimceta ba gashi har mugun halinsa yasa nazifi zarginsa akan bashi ne ya kawo Ibrahim duniya ba, da'ace shine ya kawo shi duniya tabbas duk son kudi irinsa nasa dole ya hakura ya rungumi rayuwar d'ansa dan bazai cutar da gudan jininsa ba wannan shine tmbyr da nazifi ya sha yi mata a tun sanda Ibrahim ya fara rashin lafiya ." Cikin tsananin damuwa tace " wallahi shine mahaifinsa shine silar zuwansa duniya kawai dai haka rayuwarsa take yafi son kanshi akan kowa da komai, ta mike jiki a sanyaye ta shiga d'akinta a rikice Inda ta bar ib anan ta samesa kwance yayi shiru yana kallon sama d'akin tunanin tanweer yake yasan da lafiyarsa lau babu abinda zai zaunar dashi dole ta kowani hali ya dawo daita sai ga yadda Allah yayi dashi tashi ma baya iyawa bare akai ga magana duk wani kuzarinsa babu zuwa yanzu ya sadaukar da rayuwarsa adduar mutuwa yakewa Kansa ya huta da wannan rayuwar da yake ". jin motsin shigowa d'akin yasa shi sauke idanunshi ya zubawa mata Idanunsa da suka rikid'e sukayi jazur , a kallon da yake mata ya fahimci bata cikin hankalinta da natsuwarta, ya cigaba da kallonta yana jiran yaji sautin muryarta ,itama kallonsa tayi dukkanin alamun sun nuna mata maganarta yake bukata ji, idanunta suka ciko da ruwan hawayen tausayinta dana yaronta ,ta zauna kusa dashi a bakin gado ta riko tafin hannunsa cikin nata hawayenta na diga .take hankalinsa ya sake tashi jikinsa ya kama rawa kamar mazari ya soma motsi da bakinsa alamun yana cewa wani abu amman babu hali . a hankali ta fashe da matsanacin kuka tana kallonsa "na cuceka d'ana ,hakika ban maka adalci ba ,me yasa na auri mahaifinka gashi da kaina na zamo silar cutar da rayuwar d'ana ? na boye maka Mugayen halaiyan mahaifinka amman lokaci yayi da zan fayyace maka waye shi " duk wannan maganar da take acikin ranta take shima hawaye ne ke gangaro masa yana jin zafi da radadin halin da yake ciki da zubar hawayen mahaifiyarsa sai da tayi kukanta me isarta sannan ta zare hannunta cikin nashi tana shafa sumar kanshi "bari na gyara maka kwanciya ka kwanta kayi bacci inshallahu jibi duk yadda zanyi sai na bar gidan nan da Kai, bazan zuba Ido rayuwarka ta tagyayara ba, ta gyara masa kwanciya ta lullu'besa da bargo ta shiga bayi bayan minti biyar ta fito yana kallonta ta d'auki hijab dinta ta saka ta tsaya akan daddumar sallarta tare da tayar da sallah isha'i . " bayan ta idar ta tashi ta fita zuwa kitchen babu kowa aciki kai tsaye ta shiga store din da kayan abinci yake , anan ta kira layin nazifi kira d'aya ya d'auka, ta fashe masa da kuka tana cewa"nazifi ka taimakeni tunda ka bar gidan nan na kasa samun natsuwa ,hankalina yaki kwanciya Ina ji ne kamar zan rasa Ibrahim dan Allah kasan yadda zamu bar gidan nan da Ibrahim daga gobe jibin da kace yayi min nisa dan bana son a bata lokaci dan a halin yanzu hankali yayi matukar tashi Ina ji ajikina kmr zan rasashi ne ,idan na rasa Ibrahim nima rayuwata tazo karshe zaka rasani ta k'arasa maganar tana kuka ". " ki kwantar da hankalinki umma duk yadda kika ce haka za'a yi amman tafiya a goben akwai matsala saboda gbdy Shirin na jibi ne yanzu abinda za'a yi ki shiga d'akin ib ki soma had'a masa duk abinda kika san nashi ne me amfani inshallahu jibi zan zo da zarar dady ya bar gidan ,gobe idan zanzo zanzo da maganin bacci Koda zai zamo yana gida a jibi sai kiyi masa amfani dashi , bama anan zamu bar Ibrahim ba kasar ma gbdy zai bari na gama shirya komai tunda daman passport dinsa da naki zaku iya fita a duk sanda tafiya ta taso ". "na gode! na gode !! nazifi Allah yayiwa rayuwarka albarka , yadda ka tsaya min kaima Allah ya tsaya maka bazan ta'ba manta hallacinka ba na gode sosai ".babu komai umma ai "yiwa Kai ne ban d'auki ib a matsayin amini ba kamar dan'uwa na d'aukesa Kuma wanda nake jinsa har cikin raina, Ina qunar ib Kuma zan iya masa komai idan ta kama zan iya sadaukar masa da rayuwata Allah dai ya bamu sa'a ."Ameen nazifi sun d'auki sama da awa suna tautaunawa Kiran alhj Tahir ne ya shigo har sau biyu yasa tayi masa sallama tana cewa "ka katse Kiran dady'nku na kirana ",to umma sai goben kenan , ya fad'a tare da katse Kiran ta d'auki Kiran alhj Tahir. yana jin sautinta ya soma magana cikin fushi da zafin zuciya "kina Ina ne? sannan dawa kike waya haka tun dazu Ina kira busy busy ? "nida hjy zainab ne ,ta bashi amsa da hakan dan ta rasa me zata ce masa, ta godewa Allah ma da sunan yazo bakinta , naunayen ajiyar zuciya ya sauke "to ki fito ina falo "tace to gani nan zuwa . Ta fito ta iske shi hakince akan d'aya daga cikin kujerun falon ta zauna akan kujerar dake fuskarta shi "me kuka tautauna da zainab din haka ? sai data zauna sannan ta fara magana "akan dai tanweer ne " shiru yayi sannan ya gyara zama yana cewa " ko ta fad'a miki halin da'ake game da ma'aikatan nan dan yanzu na rasa gane kan lamarin nasu ?"eh to tace dai tanweer din ta kirasu cikin tashi hankali" a matukar firgice ya tashi daga rigin ginen da yayi ya zauna sosai yana dubanta a tsorace "uhm Ina jinki cigaba da bani labari sai data numfasa sannan ta cigaba" daga baya shima dan fashin ya kirasu tare da yi musu gargadi me karfi akan jami'an tsaro dake bibiyarsa idan suka cigaba da binsa zai kashe tanweer ta k'arasa maganar tana yin shiru. "uhm to ita zainab din me tace ? Me kuwa zata ce ai tafi bukatar rayuwar diyarta nan dai tayita masa bayani kamar yadda hjy zainab tayi mata a wayarsu ta shekaran jiya ,jinjina Kai yayi kawai yana kallonta "Suma dai yanfashi nan da wasu kudin suka tambaya suka dawo musu da yarinyarsu cikin girma da arziki dan riketa da sukayi bashi da wani amfani hjy baseera tace" uhm " yace "eh mana to meye amfanin riketa da sukayi ? duk abinda yace daga" eh! sai uhmmm take cewa a karshe ta tashi zata barsa "bari naje na kwanta. "tun yanzu ? ya fad'a yana duba agogon dake manne a falon. yanzu ne karfe goma tayi "eh yau duk ban zauna ba saboda masu shigowa duba jikin Ibrahim ko baccin ranar da nake dan yi yau ban samu nayi ba , ko akwai abinda kake bukata ne? "eh idan zan samu bakin shayi nake so "me zai hana zaka samu mana. mikewa tayi ta shiga kitchen ,cikin kankanin lokaci ta had'a masa har zata fito wani tunani yazo mata ta fito ta shiga dakinta ta d'auki kwayar tablet din da yake sa nazifi yana bawa Ibrahim ,ta fito ta markada ta zuba masa aciki shayinsa ta soma juya wa a hankali yadda bazai nuna ba "Kai ma kaji azabar da d'ana yake ji inshallahu kafin mu bar kasar Nan sai karfin jikinka ya ragu mugu kawai azalumi " ta fito ta ajiye masa akan center table ta janyo gabansa alokacin yana kallon labarai ya d'auka ya kur'bi kad'an ya ajiye . ita Kuma ta wuce daki tana shigowa Ibrahim ya bud'e idanunshi dake lumshe , a natse ta k'arasa Inda yake kwance ta Kai bakinta daidai kunnensa "Ibrahim d'ana jibi idan Allah ya Kai mu zamu bar gidan nan da Kai zuwa kasar Egypt domin duba lafiyarka tana gama fad'ar haka ta cire bakinta ya kura mata Ido yana bukatar qarin bayani "nasan Karin bayani kake bukata zanyi maka amman sai mun bar gidan nan .idanunshi ya shiga juya mata alamun bazashi koina ba, idanunta suka ciko da ruwan hawaye "idan har ban bar gidan nan da Kai ba mahaifinka zai yi sanadiyyar ruguza rayuwarka , idan har kana son ka mike bisa kafafunka ka taimaki tanweer ta dawo garemu dole sai ka bar gidan nan kayi nisa da mahaifinka ,zan maka bayani komai kamar yadda na fada maka amman sai mu bar nan , idanunshi ya lumshe mata alamun ya gamsu daita .ranar sam hjy basera bata runtsa ba ta zauna tana shirya duk abinda tasan zasu bukata har karfe d'aya saura sannan ta koma ta kwanta akan daddumar sallarta ." **** Jaguwa ya gyara tsayuwa yana shafa qirjinsa da hannu d'aya sannan yana jin bayani amminsa daki daki akan matar data samo masa ,"ammi ki bar maganar wata hasera a yanzu , zanyi k'okari na kawo miki wacce zan aura ".ya fadi hakan ne ba dan zai Kai mata din ba sai dan ta rabashi da batun wata hasera . a bangaren ammi ta katse shi da sauri "lokaci ya kure maka bazan sake baka wata dama ba dan naga alamun zuciyarka bata shirya amsar soyayyar kowace mace ba ,gara ni na shirya maka ga hasera nan ita zuciyata ta zaba maka Kuma ita zaka aura muddin Ina raye idan Kuma bujirewa zabina zakayi to sai ka sanar min ? ". Shiru yayi tare da lumshe idanunshi a tsayen da yake dan amminsa ta rigada ta gama d'aure shi da maganarta "kayi shiru ko bazaka bi zabina bane nasani ? " "Ban Isa ba ammi ,ban Isa naki bin zabinki ba amman ki canza min da wata ban da hasera" ya fad'a yana Jin wani sabon tashin hankali ya kusanto rayuwarsa "Amman Kaine kace duk wacce na zaba maka baka da ja ?sun d'auki tsawon lokaci suna tautaunawa a karshe yace ta bar maganar idan ya shigo karshen sati zasu sake tautaunawa akai ". Bayan ya gama waya da ammi ya boye number ya kira mahaifin tanweer magana biyu yayi masa ya katse Kiran sannan ya kira number baba yana sheida masa zai maida tanweer gobe "bana ce maka karka kuskura ka maida yarinyar nan ba ? "wannan yarinyar da kake tare daita a gidanka karka yarda ka rabu daita ko ka yarda ta matsa a kusa da Kai kmr yadda na fad'a maka a watanni da suka gabata , abinda bakasani ba ajikinta akwai taurari masu haske da karfin da zasuyi maka amfani akan aikinka ka barta a karkashika karka yarda ta bar karkashinka ". "shiru jaguwa yayi yana tunanin abinda yake ta fad'a masa kenan kafin daga baya ya soma magana a sanyaye "bazan iya cutar daita ba sannan bazan iya amfani da taurarinta ba, idan da hali na zauna a yadda nake. na samu duk abinda nake nema batare danayi amfani da taurarin kowa ba..". "Wannan yarinyar dabam ce km ko ba yanzu ba dole zaka bukaci me irin taurarinta sai dai ba lallai ka samu ba dan haka ka barta kayi amfani da taurarinta ." bazan iya cigaba da zama da....." "to ka aureta domin ta kasance a karkashin ikonka abinda ake so dai ta zauna tare da Kai ". "Aure Kuma baba ?" Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK FREE PAGE WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan a tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu a number MTN domin sauraron littafaina a tuntubi channel dina ta hausa bakwai . 🅿️ 21 "Eh ! abinda nake nufi Kenan kuma nake bukata ka aikata, muddin wannan yarinyar bazata kasance karuwarka ba to ya zama lallai ka aureta Kuma acikin tsakankanin wannan lokacin ". Cikin tsananin firgici da tsinkewar zuciya jaguwa yace " me yasa baba ? "mai yasa baza'a bar wannan maganar ba dan Allah ? " ni dai gsky a biyo wata hanyar banda wannan, tanwer tasan koni waye , tasan sana'ata fashi ne , nayi Imani Koda na fada mata zan aurenta bazata aureni da wannan sana'ar ba ya k'arasa maganar tare da yin shiru yana tunanin zuci "shi dai gaskiya komai za'a yi bazai taba auren tanwer da wata manufar ba ko cutar daita ba domin yana jinta ajikinsa tamkar jininsa ." Shiru ne ya biyo baya na wasu mintuna kafin daga bisani baba ya numfasa kana ya soma magana a dake "Hanya daya ce zata maye maka wannan gurbin , ka nemi mace mai irin taurarinta ka ajiyeta akarkashin ikonka Koda bazaka aureta ba ka dinga saduwa daita saduwa irin ta aure idan kayi haka shikenan komai zai cigaba da tafiyar mana yadda muke so batare da wata matsala ba ." "shiru jaguwa yayi yana kallon zara zaran yatsun kafafunsa masu tsananin kyau da sheki yana nazarin maganar baba, nan take gumi ya shiga tsatsafo masa a dukkanin ilahirin jikinsa, kwakwaluwarsa ta toshe zuciyarsa ta cunkushe guri daya , tunanin da yake ya tsaya cak ya Kasa cigaba da tunanin komai . sai daya dauki minti biyar tsaye batare da yasan madafar dafawa ba "amincewa auren tanwer Ko nemo mai irin taurarinta ya ajiyeta akarkashin ya dinga aikata zina daita "shi da yake neman yakice zina arayuwarsa sai ga baba na kokarin maidashi ruwa tsundum. "Ya amince ne ko kuma ya fada masa a sake nemo wata mufutar ? sautin muryar baba ne ya dawo dashi cikin hankalinsa ta Inda ya cigaba da zayyano masa hujojinsa akan bukatar auren tanwer da yake son yayi Ko kuma ya shiga gari ya nemo mace me irin taurarinta idan ba haka ba nan gaba kadan za'a yi galaba akansa " . duk abinda baba ya fada yasan yana da huja akan hakan kuma yasan ya fada ne domin ingata rayuwarsa daga sana'ar fashin da yake but shi baya jin zai iya ajiye tanwer a matsayin karuwarsa Ko aurenta domin samun wani biyan bukata daga gareta ". ya runtse idanunshi yana mai sake gyara tsayuwarsa yana jujuya maganganun baba yana sake fadadasu yana masu filla filla , gbdy komai ya tsaya masa. ya sake neman natsuwarsa ya rasa , ji yake Kamar zuciyarsa zata buga tsabar shiga rud'ani tunanin matsalar dcp ,tanwer , Amminsa , yanzu Kuma ga matsalar baba da me zai ji? "me ya kamata yayi ya samar ma zuciyarsa salama ? yana jin kamar yace babu abinda zai yi acikin umarnin baba wanda wannan shine Karo na farko da zai sabawa umarninsa a tun tsawon lokacin da suka dauka tare dan bai taba cewa ga abinda zaiyi ya mutsanta masa ba sai dai ya aiwatar . " "tun yanzu ka fara tunanin shiga gari domin nemo me irin taurarin yarinyar nan ka ajiyeyata a matsayin karuwarka dan nasan bazaka taba aurenta ba tunda baka amince da auren yarinyar nan ba ." Juya maganar baba yaketa faman yi acikin kwa kwaluwarsa , zuciyarsa ta dunkule guri daya yana jin Kamar ya daura hannu akanshi ya saka ihu ko yaji saukin zafin da zuciyarsa ke masa sai daya sanyawa jikinsa jarumta sannan yace "wacce irin alama ce zatasa na gane me irin taurarin tanwer ? "Kenan kafin bukatar wata akan wannan yarinyar ? "bazan iya cutar daita bane " ya fada yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa, shiru baba yayi kafin daga bisani ya numfasa sannan ya cigaba da mgn "alamar da zaka gane me irin taurarinta , kana ganinta duk wata kafa ta gashi dake kwance ajikinka zata mike, take wannan zoben dake hannunka zai yi baki, abu na gaba tsuntsun dake ajiye a gidanka zai bayyana akanta wannan shine alamar me irin taurarinta amman fa bai zama lallai ka samu ba." "zan samu ....." ina samun nasara akan komai dana saka gaba wannan Karon ma nasan zanyi nasara da yarda Allah "Ina maka fatan alkhairi da fatan samun nasara yana gama fadar haka yayi disconnecting din Kiran , jaguwa ya cigaba da tsayuwa agurun tare da lulu duniyar tunanin ." bai dawo d'aki inda tanwer take ba sai wajen karfe d'aya da rabi na dare lokacin tuni tanweer tayi bacci a kasa tare da kankame jikinta guri d'aya saboda karfin ac d'akin yayi mata yawa , ya karasa ya tsugunna gabanta yana karewa jikinta kallo yana tunanin maganganun baba , ganinta yanzu kwance a gabansa yaji kamar ya amince da maganarsa sai dai take zuciyarsa ta dakatar da wannan tunanin dan haka yayi saurin kawar da maganar ya tsaida kwayar idanunshi akan fuskarta da tayi jawur alamun taci kuka . a hankali ya Kai hannunsa yana shafa gefen fuskarta cike da tausayawa zafi yaji ya ratsa tafin hannunsa amman hakan bai hanashi Jin sanyi dadi a sansar jikinsa ba ,duk sanda zai kasance daita ya dinga jin irin wannan yanayin kenan ,ba ko wani irin yanayi bane illa kasala da tsananin sha'awarta haka zai dinga jin Kamar ana masa wanka da ruwan sanyi ." Kallon fuskata ya cigaba dayi yana shafawa har zuwa kan tudun dukiyar fulaninta da suka dan bulluko ta saman rigarta wani irin zirrrrr yaji a gbdy ilahirin jikinsa kafin kace me jijiyarsa ta shiga harbawa da sauri sauri. numfashi ya fesar yana jin kamar ya cire mata kayan jikinta ya soma sarrafasu "a hankali ya Kai hannunwansa zai ɗauketa firgigib ta bud'e idanunta ta watsa masa runannun idanunta tana sake kamkame jikinta waje d'aya ya matso sosai kmr zai shige jikinta tare da Kai bakinsa daidai saitin kunnenta ya kira sunanta cikin sanyayyiyar muryarshi mai tsananin kashe jiki da tsuma zuciya "tanweer ! Shiru tayi taki amsawa "idan bazaki bari na d'aukeki na kwantar dake ba ki tashi kije ki kwanta kar sanyi yayi miki illa " bata ce masa komai ba har sanda ta mike ta zauna shima ya matso kusa daita ya zauna yana shafa wuyanta zafi ne har lokacin ya sake ratsa tafin hannunsa yace " baki da lafiya ne ? sai da ta d'auki second biyar sannan tace " eh ! Ina dan jin zazzabi ne ,"sannu ya fad'a yana sake shafa gefen fuskarta "yauwa ta fad'a a sanyaye tana mai tsura masa Ido sai taga gbdy yanayinsa ya canza ba kamar da da yake mata Komai da gadara ba tausayinta ko tausayin Kansa ne ya maidashi haka bata sani ba ." hakan ta dinga ji tausayinsa a ranta ya d'aukarwa Kansa muguwar rayuwa ,Allah ka shiryesa idan yana da rabon shiriya ta fad'a acikin ranta har karfe biyu ta buga jikinta da zuciyarta sunki saurara mata akanshi , tana son barin gidan tana tunanin matsayar soyayyarta agurinsa " Ina ma bashi da ta'bo komai da tabbas kowa zai tayata murna samun nagartaccen miji irinsa ya matso kusa daita sosai yana sake furta mata Sannu "nayi magana da mahaifinki zamu had'u dashi a gidan man royal stream gobe " tana jinsa amman taki cewa uffan ,ya kamo yatsun hannunta cikin nasa yana kallo farcenta masu kyau sai sheki suke a natse ya ɗauketa cak ya rungumeta tsam ajikinsa yana cigaba da kallon kyakkyawar fuskarta "zaki tafi gobe ki barni ? ta lumshe masa idanunta alamun "eh! bai sake cewa komai ba haka bai sauketa akoina ba sai a tsakiyar gadonsa ya kwantar daita ya mata runfa da faffadan qirjinsa ya canza wutar d'akin zuwa mara haske yana mai lumshe idanunshi." numfashi me zafi ta fesar qirjinta na sama da kasa a hankali ta Kai hannunta tana shafa sajen dake kwance a fuskarsa zuwa dogon hancinsa "zan tafi na barka me zaka bani wanda zan dinga tunawa da Kai ? ya bud'e idanunshi daya lumshe ya watsa cikin nata batare da yace mata Komai ba ,ya matso kusa daita sosai har tana Jin yadda qirjinsa ke bugawa fat fat kmr zai fasa qirjinsa ya fito, ya kwanta gefenta yana kallonta itama ta juyo suna fuskantar juna. ya kamo yatsun hannunta ya jefa cikin bakinsa yana tsotsa a hankali yana cigaba da kallon kyakkyawar fuskarta acikin haske da bai gama haskake d'akin ba. kallon juna suke cikin yanayi na tsananin soyayyar juna da buqatuwa da juna, sosai zuciyoyinsu ke bugawa da sauri sauri saboda yanayin da suke ji a sansar jikinsu "na tambayeka kayi shiru , shirunka na nufin baka bukatar na samu komai daga gareka ? ta fad'a tana shigewa jikinsa still bai ce mata komai ba ya janyo bargo mai taushi ya lullubesu acikin bargon ma suna manne da juna Kamar zasuyiwa juna numfashi . sosai ta shige jikinsa "Adnan ......! ta kira sunansa cikin kasalalliyar muryarta wani iri yaji a dalilin yadda ta Kira sunansa gbdy ta kashe masa jiki wani Abu yaji suna yawo a sansar jikinsa tun daga tsakiyar kansa har zuwa yatsun ka'fafunsa da kan jijiyarsa wanda bai taba ji akan kowacce mace ba sai akanta . "Adnan kace min wani abu mana ka fada min abinda zaka bani wanda zai dinga debe min kewarka idan na tafi " still dai shirunsa ne ya biyo baya ta numfasa ", ni idan bazaka bani ba ka fad'a min abinda zan baka Wanda zaka dinga tunawa dani ,nayi alkwarin komai kace zanyi maka shi acikin a daren nan ." Lumshe idanunshi yayi yana me sake shigewa jikinta yayinda jijiyarsa Ke sake shiga cikin garari da kaiwa kololuwar bukata da kyar ya fixgo magana " bana bukatar komai iya soyayyar da kika nuna min ma ta Isa "To ni me yasa baka sona alhalin kasan Ina sonka ? dan Allah Adnan ka soni kuma kar ka manta dani, dan ni Ina sonka da gaskiya ,ka rikeni aranka. " ka rabani da abu me mahimmancin amman still zuciyata na sonka ban san wani irin so nake maka ba wallahi idan ka manta dani zan iya mutuwa dan bazan juri zama a duniyar nan babu Kai ba . "wallahi Adnan tunda nake ban taba gani mutumin da ya shiga zuciyata farar daya kamarka ba, Adnan ka sace zuciyata da komai nawa dan Allah Adnan ka bani dama na shigo rayuwarka domin na canzaka sannan na zama abokin rayuwarka ." Shi dai jaguwa jinta kawai yake yi har ta gama zubanta shi bai ce kala ba "adnan nasan kana jina ka shareni "Dan Allah ka min magana ko naji sanyi azuciyata I love you more than anything in this world ba karamin dadin kalamanta yaji ba sai dai yaki furta komai . "don girman Allah ad ....." a sukwane ya toshe mata baki da bakinsa hannunsa Kuma ya hau shafa mata sansar jiki dashi sai daya tsotse mata baki tass sannan ya zare bakinsa yana cewa "bazan manta dake ba arayuwata , zanyi k'okari na dinga tunaninki sau biyu a rana ya fad'a cike da zolaya yana jan karan hancinta ". "sau biyu kawai ?tayi mgnr a shagwa'be tana dukan qirjinsa ya kamkameta tsam ajikinsa yana busa mata numfashinsa "shikenan zan dinga tunaki akai akai , zanyi kewarki sosai . dadin maganarsa ta sake narkar mata da zuciya , ta kai yatsun hannunnta tana yawo dasu akan fuskarsa tana jin tmkr su hade su zama abu guda . Yayinda shi kuma ya kai hannunsa qirjinta yana mata tafiyar tsutsa yana ciza lips dinsa na kasa "taya ma zan iya mantaki a rayuwata ?yayi maganar a kasan ransa" kin jiyar Dani dadin da ban ta'ba ji ajikin kowacce mace ba ,Kuma nayi Imani bazan sake ji ba in ba Ina tare dake ba" ya kamkameta sosai ajikinsa kmr zai rabata gida biyu yana shafa ta yana Jin wani maganadisu sonta na shigarsa, yaji sha'awarsa data tafi tana Shirin dawowa gashi bazai iya aikata komai daita ba . ya birkitota saman qirjinsa ta kwanta a saman lafiyayyen qirjinsa tana sakin numfashi "washhhh.. ! cike da shagwa'ba tace "ka Aure ni please" shiru yayi yana faman shafa bayanta "please Adnan ka daina wannan sa'anar ka aureni sam sana'ar nan bata dace da Kai ba "naji zanyi tunani akansa" "batun auren fa ka fad'a min zaka aureni ko bazakayi ba ? "surayya ! ya kira sunanta muryarsa a kasalance ta shige masa sosai batare data amsa ba, bata ta'ba jin wanda ya iya Kiran ainihin sunanta ba kamarsa "bazan iya abinda kike bukata ba a halin yanzu da zuciyata take cikin garari da tashin hankali Kiran da kikaga na fita na amsa Kiran ammina ne wai ta samar min matar da zan aura Kuma yarinyar ta kasance diyya ce ga kanin mahaifina uwa d'aya Uba daya wani sati zatazo daga Maiduguri a cewar ammina mu fahimci juna babu karya a tsakanina dake idan akwai macen data Fi dace wa na aura kece tunda ni ne silar rabaki da budurcinki . " tun daya soma mgn qirjinta ke bugawa har yana ji anashi qirjin wani kishinsa ne taji ya caki kahon zuciyarta zuciyarta na matukar zafi ta zabura zata mike daga jikinsa ya rike kugunta gam yana cewa "Ina zuwa ? "zanje na kwanta bacci nake ji "ai babu bacci da zakiyi yau kwana zamuyi a haka ya maidaita yadda take yana cewa "wai tanweer me zakiyi dani da kike sona haka sam diyar minister kmrki bata dace da mutun Irina ba ? "Kaine kake ganin rashin dacewar amman duk wani dacewar aure yana bayan namu". "to shikenan zanyi confused din ammina ta amince na aureki amman fa ba dan Ina sonki ba zan aureki ne saboda na amshi budurcinki sannan bazan iya barin sana'ata ba idan ki shirya rayuwa da danfashin fine idan baki shirya ba kiyi kokarin ki cire soyayyarsa ki huta ". Shiru tayi tana sauraronsa har ya dasa Aya sannan tace " ni Kuma kaga duk son da nake maka bazan iya rayuwar aure da Kai da wannan sana'ar taka ba " ya Kai bakinsa cikin kunnenta ya kafa yana mata wani irin sucking me fidda mutun haiyacinsa , gbdy tsigar jikinta suka shiga mikewa ,byn ya sha ya zarce da busa mata iskar bakinsa "kenan baki Sona? soyayyar iya baki ce kawai , soyayyar karya kike min domin kuwa idan soyayyar gaskiya ce zaki soni da kowani irin sana'a nake yi ". ta girgiza masa Kai "wannan ba itace soyayya ba muddin son gaskiya ne to ya zama dole naki wannan sana'ar , kana son ka ciyar dani da haram ni da yaranmu ?yana Jinta yayi shiru "ya kamata ka natsu kayi tunani sosai wallahi qauna ce tasa nake kin wannan sana'ar taka ta k'arasa maganar tana secuzing din jikinsa ta hanyar mutsu mutsu, kasa rike Kansa yayi ya zare rigarta ya damki dukiyar fulaninta ya fara tsotsar Kan nipples dinta kmr wani mayunwanci zaki ,duk da ta tafi duniyar sama amman sai ta saka masa kuka tana fad'in "adnan ka barni bana son wani abu ya sake shiga tsakaninmu Zina haramu ne ka fini sani "tabbas yasan hakan haramu ne Amman ita dince dabam take acikin mata ya dade yana sarrafa albakartun qirjinta tanwer tana jinshi tana amsar sakoninsa yayinda shi km ya cigaba budurinsa sai daya gaji dan kansa sannan yayi dif ya kyaleta yana maida ajiyar zuciya sai dai ya janyota jikinsa sosai ya kamkameta ajikinsa kamr za'a kwace masa ita a hankali bacci ya d'aukesu tana jikinsa ." ***"" Washegari Jaguwa zaune sanye da riga t shirt da bakin wondo trouser a d'akinsa kayan jikinsa sun balain yi masa kyau sun haska fatar jikinsa yayi shiru yana fuskantar tanweer dake sanye cikin doguwar riga data Saka tun jiya dan ko wanka batayi ba shine dai yayi wanka. kowannensu zuciyarsa cike take da fargaban rabuwa da juna suna kallon juna ko kifta idanu basa yi , farinciki ne fal a zuciyar tanweer zata gida sai dai kuma wani bangaren na zuciyarta na alhinin rabuwa dashi bangarensa Shima haka ne zuciyarsa cike take da jimamin rabuwa daita yana Jin kamar ya fasa maidaita yabi umarnin baba suna cikin wannan halin anas ya turo kofar d'akin ya shigo bakinsa d'auke da sallama sam Basu ji motsin shigowarsa ba sai tsayuwarsa akansu sukaji a tare suka d'ago suna dubansa tanweer tayi kasa da kanta sosai taji kunyar ganinsa saboda yasan komai daya faru a tsakaninsu . shi Kuma jaguwa ya tsurawa anas Ido, cike da farinciki anas ya samu guri ya zauna yana cewa "masoya Kun tashi Lafiya ?"amsarka ya tafi gurin koyon sallama zaka wani shigowa mutane babu sallama" anas ya kwashe da dariya "ai baka cikin haiyacinka Taya zaka San nayi sallama ko banyi ba?idan Kai bakaji ba nasan tanweer taji ko ba haka ba ? yayi mgnr yana dubanta bata ce Komai ba ta sukunyar da kanta Kasa . "tsaki jaguwa yaja "Kai dai kana son damuwa yanzu me ya shigo da Kai ?idan wani Abu kake bukata ka dauka ka kama gabanka "bana bukatar komai Kuma bazan fita ba zan zauna na cigaba da kallon masoya "oh my goodness anas kana da damuwa ya fada acikin ransa tanweer ta bud'e baki da kyar ta gaishesa "Ina kwana ?"Lafiya lau our tanweer ya hakuri da wannan sarkin zuci....."? saurin katse maganarsa yayi sakamakon take masa kafa da jaguwa yayi da kargi har sai daya saki qara ya waigo da sauri inda jaguwa yake zaune suka hada idanu dashi , jaguwa ya sakar masa katuwar harara yana cewa "our tanwer kai da suwa kenan ?anas yayi saurin cewa "kai kadai ". "No ka dai gyara maganarka. "me kake son nace ?nace tamu kace a'a nace taka shim ban tsira ba "ta iyayenta ce karka sake cewa tamu okay ya k'arasa mgnr yana dauke kafarsa ya fuskanci tan . shiru dukkaninsu sukayi anas ya zuba tagumi yana kallon yadda jaguwa ke kallonta , kowani motsi tayi idanunshi na kanta ,ta mike zata fita ta basu guri da sauri ya riko tsintsiyar hannunta ya dawo daita "Ina zuwa ? zani daki na gyara "ki zauna zan sa ayi komai ta koma ta zauna tare da yin shiru ya zuba mata Ido yana Jin wani iri a gabad'aya ilahirin jikinsa "wannan kallon fa kamar zaka cinye yarinyar mutane ayi magana kace ga zance ga magana anas ya fad'a cike da zolaya ..." Kallonsa kawai jaguwa yayi yana girgiza Kai tare da yi masa alamar ya bar d'akin murmushin gefen baki anas ya sakar masa yana sake bajewa akan kujera alamun babu inda zashi . daga tanweer har anas suka zubawa jaguwa Ido suna kallonsa anas ya bude baki zai sake magana jaguwa ya d'aga masa hannu "dan Allah malam ka tashi ka wuce na sallameka "kasan Allah babu Inda zani sai naga damar fita zan fita kama bari kaji me zance ka wani katseni "nasan abinda zakace din ne shiyasa kaji nace haka ". Ya karasa maganar a daidai lokacin da tanweer ta sake mikewa bai Ankara ba sai hangota yayi ta soma tafiya gbdy suka bi bayanta da kallo har ta bar d'akin idanun jaguwa na kanta tafiyarta na matukar Burgesa tana tafiya kamar bata son taka kasa anas ya kwashe da wata dry yana cewa "mutumina fa ka mugun kamuwa, ka fa shiga cikin wannan fage dayawa baka Isa ka fita ba " jaguwa ya ja tsaki yana kallon fuskar anas "Kai dai wallahi anyi dan matsala". "Nine ma gidan haya karewar matsalar jaguwa ya mike yana dafa kafadar anas "bazaka gane ba anas duk yadda zan maka bayani ya mike yana kallonsa "ka fad'a min zan gane kasan fa nafi kowa fahimtarka "ka kamu da son yarinyar ko ?girgiza masa Kai yayi alamun a'a "ai fa matsalarka kenan taurin Kai tsiya yanxu ko abinda ya faru tsakaninka da yarinyar nan bai sa kaji wata alama ta soyayyarta ba ?"banji komai ba amman ban sani ba ko byn mun rabu, idan na fara Jin wani Abu akanta I will let you know yana gama fad'ar haka ya juya ya soma tafiya anas ya bishi da kallon banza "dan iska me shegen taurin Kan tsiya kowa ya ganka yasan Inda ka dosa kana cikin soyayya tsundun amman kake wani kauce kauce ka dai bi a hankali wallahi . " har ya fita ya dawo d'akin sai dai bai shigo ba "babu Inda na dosa sai Inda ammina ta turani ". "kaji dashi bakin munafuki kawai , tsabar mugunta kanka ma sai kayiwa murmushi kawai jaguwa yayi ya wuce Kai tsaye d'akin da take ya shiga bakinsa d'auke da sallama ,ta dago idanunta tana motsa bakinta alamun amsa sallama ya kalleta zaune tana tattara kayan dake baje a dakin "bana ce karki yi komai ba ?"naga babu Wanda zai yi ne "wa yace miki babu Wanda zaiyi ?ya karasa Inda wata katuwar jakarsa take me ruwan army green ya dawo Inda take zaune ya zauna ya d'auki kayan ya soma nikewa yana Sakawa cikin jakar"bari hada miki kayayyakinki acikin nan". ta d'ago idanunta ta zuba masa bai dago ya kalleta ba ya cigaba da abinda yake ,miryarta a sanyaye ta fito "wai wa kake had'awa wadan nan kayan ? "bakya so ne" tayi shiru tana cigaba da kallonsa "idan kin tafi kin barshi me zanyi dashi ?"ni dai da ka barshi Ina da Kaya da yawa a gida wasu ma ban taba sakasu ba "wad'an dabam wadan can dabam "sauran minti nawa mu bar gidan nan ? "kina sona amman kum kina Allah Allah ki rabu dani da wanne zan yarda ? "ka yarda da son da nake maka shine gsky" ya fesar da numfashi batare daya sake cewa Komai ba. ta mike ta shiga bayi ta d'auki lokaci sannan ta fito rike da towel tana goge gashin kanta har lokacin yana nan sai dai zuwa lokacin ya shirya mata Komai nata , ta wucesa ta zauna gaban dress mirror ta d'auki cum tana k'okarin taje gashin kanta. ta cikin mirror taga ya mike kafin ta sauke numfashi har ya k'araso bayanta ya tsaya ya amshi cum din hannunta yana kallonta ta cikin mirrow sosai ta xuba masa Idanunta . ya d'auke kwayar idanunshi akanta ya cigaba da taje mata gashinta baki sitik me sheki ga tsawo kmr na yaran larabawa yana mugun qaunar gashi a rayuwarsa , ya d'auki man gashinsa ya shafa mata yana jin tsinkewar zuciya ba zai raba d'ayan biyu ba na rabuwa daita ne bayan ya gama shafa mata mai ya cigaba da taje mata gashin ita Kuwa Jin take kamar yana sake kunno mata wutar soayyyarsa ce ,ajiyar zuciyar data sauke da karfi yasashi sake kallonta ta cikin mirrow murmushi ya sakar mata har dimple dinsa na lotsawa ganin yadda gbdy yanayinta ya canza wani iri take ji ajikinta ." a hankali ta rike hannusa da yake taje mata gashi dashi ta waiwayo gbdy ta fuskancesa Shima ita yake kallo yana jin wani sanyin na ratsa sansar jikinsa yatsina fuska tayi tana cigaba da kallonsa"ya'akayi ko Ina miki da zafi ne? Kamar bazata fada masa abinda take ji a gabobin jikinta ba Amman yadda ya kafeta da idanu yasa ta mike tsaye tana motsa labbanta "wani iri naje ji a sansar jiki...." bata k'arasa maganar ba tajita a faffadan qirjinsa ya rungumeta tsam ajikinsa yana fidda numfashi atare qirjinsu ya dinga bugawa da karfin gaske tayi yunkurin barin jikinsa taji ya sake matseta gam idanunshi a lumshe kamar yadda nata yake a hankali ya dinga jin kasala me had'e da sha'awa yana kashe masa duk wata gaba ta jikinsa yana jin kamar ya canza lokaci komawarta ko yaki maidata gbdy su dangwama a haka "lokaci na tafiya fa ..." "nasani kin matsu ki tafi kou ? ya fada yana zareta ajikinsa tare da had'e girar sama data kasa "Allah ba wai na matsu bane Ina son naga dad dina ai zamu dinga had'uwa "Bai zama lallai ba tunda bazaki iya auran dan fashi ba " ya fad'a tare da juya wa ya bar d'akin. shiru tayi cikin damuwa ita dai duk runtse bazata auresa da wannan sana'ar da yake ba amman muddin ya canza aiki sai Inda karfinta ya kare itama zatayi confused din iyayenta akan aurenta da ib su amince ta auresa . "zaka daina wannan sana'ar tabbas zaka daina Kuma kana sona tunda har kayi tunanin zaka iya aurena inshallahu zamuyi aure sai mun Tarawa amminka jikoki masu yawa kwanciya tayi akan gado tana fidda numfashi sama sama . abubuwan da ya dinga mata daren jiya suka shiga dawo mata daki daki . Sai laasar sannan jaguwa ya shigo ya kamota ya rungumeta na kusan minti goma sannan ya zaunar daita akan stood ya tattara gashin kanta ya tamke mata da ribbon ya d'auki mayafin rigar jikinta ya yafa mata ya d'auki jakar kayanta ya nufi kofar fita "muje ko jiki a sanyaye ta soma d'aga ka'fafunta kmr wacce ake tsomawa acikin ruwa sanyi ,duk sai taji kuzarinta yayi kasa komai ya fita aranta a falo ya tsaya ya ajiye jakarta ya bud'e fridge ya d'auki fresh milk da chocolate cake ya mika mata ta girgiza masa Kai alamun bata ci bai sake cewa Komai ba ya zauna ya fara ci ,haushi kmr ya kasheta taso ya sake yi mata mgn dan yadda ya had'e fuskarsa abun har tsoro ya bata ,bai gama ci ba ya ajiye sauran ya mike tana ganin ya mike ta juya kawai taji ya fixgota ya had'eta da jikinshi yana sauke numfashi tanweer ta dan lumshe idanunta tana Jin yadda numfashinta dana jaguwa ke gauraya kusan minti goma suna rungume da juna sannan ya sausauta rikon da yayi mata ya had'e fuskarsu guri d'aya suna shakar numfashin juna . harshensa ya dan fito dashi yana lasar lip's dinta a karshe ya had'e bakinsu ya fara tsotsa sai daya tsotsa sosai sannan ya sakar mata baki still bai ce mata ummm ba bare Uhmmm ya sake d'aukar jakarta yayi gaba tana biye dashi a baya har suka fito haraban gidan yaransa na ganinsa duk suka mike zasu nufo Inda yake da hannu ya tsai dasu ya bude mata gaban motarsa range Rover ash colour ta shiga ta zauna tana kallon haraban gidan datayi rayuwa wata uku a ciki ,bazata manta da komai daya faru daita acikin gidan ba,komai ya zamo tarihi a rayuwarta ." bata Ankara ba taji tashin motar me gadi ya bud'e masa suka fita daga gidan tun da suka hau titi babu Wanda yayi magana tafiyar minti goma sukayi ta Kai hannunta ta d'auki wayarsa ta mika masa "ka bude min bai ce mata Komai ba ya amsa ya bude mata ya mika mata ya cigaba da tukinsa ta shiga message sako ta turawa tsohon layinta dake cikin karamar wayarta sannan ta ajiye wayar a inda ta dauka . tafiya me dan nisa sukayi dan sai byn magrib suka k'araso royar stream yayi parking nesa da gidan man tsakanin inda yake zai Kai tafiyar minti goma tun daga nesa ya hango minister tsaye yana baza idanu yaga ta Inda tanweer zata bayyana shiru yayi yana karewa gurin kallon tsab"ki fita ga mahaifinki can ya fad'a yana nuna mata Inda yake tsaye ,shiru tayi kmr bazata fito ba "ki fita mana kina bata min lokaci, ta kallesa kmr zatayi kuka dan har hawaye sun cika mata Ido ta yunkura da kyar zata tashi ya fixgota jikinsa ya rungumeta tsam kuka ta fashe masa dashi. a hankali ya shiga shafa kanta zuwa bayanta "is okay ki kukan please ya Isa haka ke da zakiyi farinciki zaki kwana a gida tare da iyayenki da dinbin masoya shine zaki dinga hasarar hawayenki dan zaki rabu dan fashi " girgiza masa Kai ta shiga yi tana sheshekar kuka ya d'ago habarta Yana kallon kwayar idanunta da fuskarta dake kwance shabe shabe da ruwan hawaye. tsadadden murmushinsa ya sakar mata "why tanweer ?ya zaki min hk?idan kina son na dinga tunaki a duk bayan second biyu ki daina kukan nan . da sauri ta shiga goge hawayenta ya Kai bakinsa yayi mata light kiss "oya kije ga dad dinki can ya matsu bai d'aura idanunshi akanki ba ya saketa ta bud'e kofa zata fita yace "karki manta da alkwarinki " ta dawo kadan tana dubansa kwayar idanunta d'auke da tmby "na zaki sa akamani mana dan naga kin saci numbeta" dukan wasa ta Kai wa qirjinsa "Kai ko Allah shiryeka "Ameen na gode da addua ",Ki kula da kanki sosai ki daina tsiwa da rashin kunya dan akwai irinmu dayawa acikin garin nan "Kaima ka kular min da kanka akan wannan sa'anartaka banason ka fad'a hannun police " Faduwa da nasara duk daya ne agurina duk wasu kwalaye dake dakona bazasu iya komai ba har sai idan na tare dani ne suka bada hasken cutar dani." "karfin zuciyarka na burgeni ta Kalli yatsun hannunta ta ciro zoben silver me shegen kyau wanda kakarta wacce ta haifi mahaiyar ce ta bata zoben, ta kamo yatsun hannunsa ta zira a karamin dan yatsansa dan anan kawai zai zauna "Ina sonka adnan !" ta fad'a tana lumshe masa idanunta bai ce mata Komai ba bare tayi tunanin zai bata amsa. Jin yayi shiru yana kallon zoben da tasa masa tace " muje ka rakani bansan gurin nan ba ", numfashi ya sauke yace " muje anything for you ta sake yunkurawa ta fito Shima ya bud'e bangaren da yake ya fito . tafiya kad'ai suka yi ya juya yana cewa "iya nan zan tsaya " tayi saurin juyowa da sauri ta kamosa tare da nuna masa gefen kumatunta da hannunta alamar yayi kissing dinta " kiss yayi mata ya juya ta sake biyosa ta nuna masa d'ayan gefe "oh my goodness tanweer lokaci na tafiya fa kar dad dinki ya wuce ya d'auka karya nake masa ". "sorry! sorry!! daga wannan shikenan ya furzar da iska sannan yayi mata har zai sake juyawa ta sake riko sa "wai meye haka ne ? Yayi mgnr a fusace ",ai Kaine Kaki yin aikinka da kyau saura me mahimmancin tayi mgnr cike da shagwaba tana nuna masa bakinta daidai lips dinta . Numfashi ya sauke da karfi ya janyota gbdy ya rungumeta tsam ajikinsa ya hade bakinsu guri d'aya ya fara tsotsan bakinta nan idanun mutane sukayi musu chaaa tun da suka fara dramar soyayyarsu mutane suke biye dasu jiki a sanyaye ya zare bakinsa ",bye tanweer ya fad'a yana juyawa ta tsaya shiru tana kallon bayansa bai juyo ba duk da jikinsa ya bashi bata wuce ba . jikinta a sanyaye ta juya ta soma taku a hankali adaidai lokacin da jaguwa ya juyo a natse ya tsurawa bayanta Ido yana kallon yadda take taku a hankali tana rausaya har ta Iso gurin mahaifinta ,tana gama k'arasawa gurin mahaifinta ta zube ajikinsa . Jaguwa ya lumshe idanunshi ya sake juyawa ya karasa Inda motarsa take pake ya shiga ya tayar sai dai hakan nan yaji ya kasa control din motar ya daura duka hannuwansa akan stearing ...." Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK LAST FREE PAGE Za'a iya biyan kudinsa yanzu WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number +234 703 534 8686 alert domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu a number MTN , domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️22 "Shiru yayi yana cigaba da dubansu cikin wani irin yanayi mai wuyar misaltuwa, gbdy zuciyarsa ta karye sosai , tsananin tausayinsu ne ya lullu'be zuciyarsa dama gangar jikinsa . "hakika ya cutar da zukantasu na tsawon lokaci tunda ya nesantasu da sanyin idaniyarsu ,"ko yaya mahaifiyarta zataji idan ta d'aura kwayar idanunta akanta"? . A hankali minister ya Kai bakinsa daidai saitin kunnen tanweer ya furta sunanta cikin wani irin yanayi na farinciki da tausayawa "tan my baby ! "Yes dad ta amsa cikin tsananin farinciki da fad'uwar gaba dan jikinta ya bata har lokacin jaguwa na nan atare daita bai tafi ba. a natse ya zare bakinsa sannan ya dafa kafad'unta yana kare mata kallon tsab , ji yayi hawaye masu zafi sun zubo masa , itama hawaye ne suka samu nasarar zubowa akan quncinta sai dai ita nata hawayen na abu biyu ne suka gangaro mata ,hawayen rabuwa da burin ranta da Kuma na farinciki dawowarta gurin iyayenta . "Sai dai azahirin gsky wacan damuwar tafi ta dawowarta gurin iyayenta cin ranta da quntata zuciyarta , iyayenta nata ne na har abada , amman rabuwa da Adnan fa "? Abu ne mai ciwo da wahala agareta wata Killa ma shikenan ita da shi har abada ..." Wasu sabbin hawaye ne masu radadi suka sake silalo mata "I will miss you my Adnan ....." ta fad'a akasan ranta tana mai lumshe tsumammun idanunta sannan ta juya a hankali ta tsurawa hanyar data ga yabi Ido tana kallo tana jin kamar karta bi mahaifinta "Ina ma zata iya hakura dasu wallahi da ta koma garesa ta k'arasa rayuwarta dashi ". cikin mugun tashin hankali ta dawo haiyacinta alokacin da mahaifinta ya dafa kafad'anta yana cewa "yaya dai tan "? ya tambayeta ganin ta kafe guri daya ko kwakkwaran motsi batayi ,wani yanayi yake gani atattare daita wanda bai san ko na meye ba . Gbdy ta kasa danne kukanta hawayenta suka zubo sharri ...." nan take hankalin minister yayi kololuwar tashi "menene tan "? ya sake tambayarta cikin tsananin damuwa kallonsa kawai tayi tare da ciza lip's dinta na kasa da karfi sosai taji zuciyarta na bugawa amman tayi saurin sanyawa jikinta jarumta tace "babu komai dad muje gida Ina tsananin son ganin mumy nasan itama tana can tana jiran qarasowata ". cikin sauri ya riko tsintsiyar hannunta cikin nasa suka fara takawa yana cewa "sosai ma kuwa yau ban san irin farinciki da zainab zatayi ba idan ta d'aura kwayar idanunta akanki , surprise zan mata sai dai kawai ta ganki daga sama ". "Kai dad ba dai mumy batasan da dawowata yau ba ? tayi maganar tana waigen bayanta ko zata sake ganin Adnan dinta sai dai ina batai nasarar hangosa ba .zuciyarsa ta sake tsinkewa ta shiga karkarwa da shiga tashin hankali , "gsky bata sani ba saboda dan fashin da yayi kidnapping dinki yace kar na kuskura na bar kowa ya sani muddin Ina bukatar diyata araye ." shiru tayi tana sauraren dad dinta zuciyarta na wani irin bugawa da karfin gaske wanda adaidai wannan lokacin Shima gaban jaguwa banda bugawa da karfi babu abinda yake. a hankali ya dinga jin kamar rayuwarsa tana rabuwa dashi ne , tafiyarta tafi muryarta burgewa yana zaune yana kallonsu suna takawa da mahaifinta har sanda minister ya bud'e mata gidan gaba ya sanya ta shiga ciki ta zauna ya maida kofar ya rufe sannan ya zagayo da sauri yana waige waige ya bud'e bangaren direba ya shiga ya zauna ya tada motar tare da riko yatsun hannunta ya damke gam cikin nashi kamar wacce za'a sake kwace masa ita ." Wani irin tsalle had'e bugawa zuciyar jaguwa dake zaune agurin yayi wanda har sai da numfashinsa ya d'an tsaya na wani lokaci hatta bugun zuciyarsa sai daya tsaya wanda yake daidai da barazanar da tarwatsa kwakwaluwarsa da zuciyarsa yana zaune har sai da ya ga tashin motarsu sannan ya samu kuzarin soma k'okarin barin gurin zuciyarsa cike fal da matsanacin firgici da fargaba ya nufi hanyar gidansa . Yana tafiya zuciyarsa na cike da fargaba da alhinin rabuwa da tanweer yarinyar da kullum yake ikirarin baya sonta zallar tausayi ne kawai . A hankali zuciyarsa ke sake raunana da narkewa akanta yana tuno abubuwanta da abinda ya faru a yanzu kafin rabuwarsu, ta nuna masa so iya so mai tsayawa a rai , ya lumshe idanunshi a lokacin da zuciyarsa ta hasko masa gefe da gefen quncinta Inda ta bukaci ya sumbaceta a mintunan da suka gabata har a karshe sai da tasa yayi kissing dinta mouth to mouth "bye tan ! ya furta a lokacin daya kawo karshen rabuwarsu yayinda ita Kuma tayi shiru tana kallonsa ." tafiya yake sai dai tuninta yaki barin zuciyarsa ta huta gabansa sai faduwa yake yana Jin kamar ana buga masa guduma ne sai dai shi anashi kokari yake yaga ya manta daita arayuwarsa tun akan hanya Amman Ina Hakan ya citura yana yakiceta a zuciyarsa tana sake makalewa zuciyarsa da rayuwarsa ma gbdy . a hankali yaja dogon tsaki tare da dukan stearing motar kana ya kamo lip's dinsa na kasa ya ciza da karfin gaske yana furta "why tan ? " kar muyi haka dake . dan Allah ki bar zuciyata ta huta "ta yaya zuciyarka zata huta ai yanzu ma ka fara tunaninta"? zuciyarsa ta bashi amsa da haka . "zuciyata ki shiga hankalinki ki dawo daidai kamar yadda kike before , bari kiji duk nacinki da son karki manta da tan acikinki dole sai kin mantata tun da ba tare kukazo duniya ba dan dole sai na yakiceta sai na mantata don ni nake dake bake kike dani ba, nine zan juyaki ba kece zaki juyani ba ya fad'a yana sake dukan stearing motar tare da falfala gudu akan titi sam yaki goyawa zuciyarsa baya akan kamuwa da son tanweer . haka nan Kuma ya dinga jin ransa na mugun baci dan haka ya dinga sharara gudu akan titi batare daya san Ina zai dosa ba dan baya jin zai koma gida a lokacin tsaki yake ta faman aikin ja yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa a hankali ya lumshe idanunshi dake kallon titi na second daya sannan ya bud'esu a natse yana tunanin Inda ya kamata yaje domin dawo da zuciyarsa daidai .." yana k'okarin d'aukar hanyar zuwa shurem gidan rawar fela wayarsa ta d'auki ruri ,a natse ya Kai idanunshin kan wayar dake qara sunan anas ya gani yana yawo da kamar bazai d'auka ba sai Kuma ya kasa aikata hakan ,anas na dabam ne agurinsa duk runtsi duk tashin hankali bazai iya kin d'aukar wayarsa ba jiki a sanyaye kamar wanda akayiwa mutuwa ya d'auka yana cewa "anas ya'akayi ne ? "Normal jaguwa kana Ina ne ? " Ina kan hanyar zuwa shurem ! "Kayi me Kuma acan ? Amman dai ka mayarda yarinyar nan ko ? "eh na had'ata da mahaifinta har ma sun kama hanyar zuwa gida ". "shine Kai Kuma damuwar rabuwa daita zatasa kaje shurem ba "?. shiru jaguwa yayi yana sausauta gudun da yake akan titi "karka min haka aminina Ina tsananin bukatarka, Ina sonka fiyye da tunaninka banason damuwarka ,haka zalika bana son na rasaka dana rasaka gara na rasa raina raina fansa ne agareka dan Allah ka dawo gida a yanzu, Idan Kuma bazaka dawo ba nima zan biyoka yanzu mu had'u idan ma damuwar ce muyita tare". sai lokacin jaguwa ya sauke naunayen numfashi tare da cewa "no kayi zamanka anas banason tafiyarka Kai kad'ai Kai ganin nan ma dawowa gida yanzu ya fad'a tare da karya kwana ya d'auki hanyar zuwa gida Cikin kankanin lokaci ya Kara so gidan saboda mugun gudun da yayi a haraban gidan ya iske anas zaune shi kad'ai ya had'e hannuwansa duka a qirjinsa yana jiran qarasowarsa . naunayen ajiyar zuciya jaguwa ya sauke yana jinjina girman qaunar da anas yake masa baya samu kwanciyar hankali muddin baya tare dashi ,baya iya runtsawa muddin bai ga ya runtsa ba ,baya samun natsuwa muddin yana cikin damuwa , numfashi ya fesar ya cigaba da tafiya a natse batare daya ce masa komai ba . anas na ganin haka ya mike ya biyo bayansa, kai tsaye jaguwa d'akinsa ya shiga ya janyo kujera tsood ya zauna ya tsurawa mirrow Ido yana kallon Kansa yayinda anas ya tsaya ya jingina bayansa da bangon d'akin yana kallonsa cike da tausayawa dan ya rigada ya afka son tanweer sai wani iKon allah." a hankali jaguwa ya sauke naunayen ajiyar zuciya , lokaci d'aya idanunshi ya sauka akan zoben da tan ta saka masa , shiru yayi yana kallon zoben yana Jin kamar ya cire ya yar dan sake nisanta kanshi daita , sai kuma ya kasa yana cewa zuciyarsa"Me yasa zaka yar "?. "Saboda zoben zai sa ka damu kanka akanta ? ya bawa zuciyarsa amsa da hakan " damuwa daita ai ba lallai ne kana sonta ba ,sabo ne , shi Kuma daman sabo haka yake ,ka rigada ka saba daita ne shiyasa , har yanzu Kuma akwai wannan sabon da sannu zaka manta daita ne a rayuwarka ." Ya mike tsaye ya goya hannuwansa duka a bayansa ya soma zariya acikin d'akin yana zurfafa tunaninsa " yanzu ba lokacin tunanin wata tanweer bace , kamata yayi ka tsaya kayi tunanin akan yadda dcp ya samu number wayarka Kai tsaye , hannuwansa dake goye abayansa ya cire ya zura cikin ajihun wandonsa yana cigaba da taku kafin daga bisani ya soma cire rigar jikinsa ya Saura daga shi sai far singlet da dogon wando a hankali ya kira sunan anas "anas...! ya amsa da na'am yana dubansa "had'omin kan mutanen gidan nan gbdy Ina da magana dasu ." Yana gama fadar hk ya shige bayi shi Kuma anas ya nufi kofa fitar da sauri zuwa falon baya inda ya iske su jubi zaune suna shan tabar wiwi kowannensu idanunsu yayi jajur sannan d'aya byn d'aya ya tattara kowa ya sanar dasu sakon jaguwa . " A babban parlour jaguwa suka had'u Suka zauna zaman jiran karasowarsa ya fito yana taku a hankali yana shafa qirjinsa yana kare masu kallo d'aya byn d'aya yana masu kallo mai cike da tunhuma tunda suka ga yanayinsa kowannensu ya sha jinin jikinsa bare jamin sirrin dake tare dasu Wanda yafi kowa shiga tashin hankali da fargaba sai dai yayi k'okarin daidaita natsuwarsa dan karsu ganoshi . a diririce yake amman ba lallai ka fahimci hakan ba sai kwararen ma'aikaci irinsa ne kawai zai iya ganosa . sosai jaguwa ya had'e girar sama data kasa kafin daga baya a hankali muryarsa ta fito amman cike da tsawa "wa nene acikinku ya siyar da number wayata "?. Shiru sukayi gbdynsu suna kallon junansu har sai daya sake maimaitawa sannan jikinsu na rawa duk sukace basu bane. a tsawace ya dakatar dasu da hannunsa "karya kuke anas koma can ya fad'a yana nunawa anas gefensa "wannan kawai zuciyata zata iya cirewa acikinku Amman gbdynku ban yarda daku ba dan haka a fad'a min gsky kafin nayi kwakkwaran bincike na gano Wanda keda hannu cikin wannan aika aikan na aikashi lahira ". "Haba jaguwa mu da Kai da anas fa duk Abu daya me yasa zaka dinga ware anas acikinmu idan Kuma ya zamo anas din ne ya bada numberka fa?" "Impossible anas can't do that to me bazai ta'ba min haka ba" kana da dalilin da yasa ka tunhumemu ne ? Ko kuwa mun ta'ba cin amanarka ne dayasa ka ware anas ka barmu?inji cewar jubi da ransa yafi na kowa dungunzuma. Shiru jaguwa yayi dan bashi da wani dalilin dayasa ya tunhumesu ban da anas . Sai daya furzar da iska mai zafi sannan yace bani da wani dalili amman muddin na sameku da haintata wallahi sai na kasheku daya bayan daya na binneku acikin gidan nan ya k'arasa maganar yana tsaida idanunshi akan mai gadinsa da sauri yayi kasa da Kansa dan bazai juri kallon jaguwa ba duk da shi din ba wai mai laifi bane . parlour ya d'auki shiru yana cigaba da dubansa yana nazarin wasu abubuwa sai dai nan take gabansa ya cigaba da fad'uwar da yake anas ya matso kusa dashi ya riko tsintsiyar hannunsa cikin nashi sannan ya zaunar dashi akan d'aya daga cikin kujerun falon yana cewa "ka daina zargin su dan Allah , kamata yayi kayi tunanin mai zurfi akan lamarin , "mai ma yasa baka fad'a min ba tun a d'aki domin muyi tunani a tare domin mu san ta inda matsalar take ? " Sam banji dadin abinda kayi ba dan bana zarginsu da aikata hakan ya k'arasa maganar tare da karasawa ya bud'e fridge ya d'auko kwalban wine mai sanyi ya balle ya siyaya a glass cup ya Mika masa" ungo ka Sha kaji sanyi sarkin rigima kawai idan baka d'aga hankalin mutane ba baka samun natsuwa". jiki a sanyaye jaguwa ya amsa cup din ya rike sai dai ya kasa sha sakamako kwakwaluwarsa data Lula duniyar tunani . Anas ya juya ya fuskance su jubi "dan Allah Kuyi hakuri karkuyi fushi dashi Kun rigada kunsan halinsa idan ransa ya baci babu abinda bayayi dan yaga ya huce akan mutane ni daku duk abu d'aya ne agurinsa babu wani bambamci . wani irin mugun kallo suka masa mai tattare da tsananin bacin rai suna jin kamar su shake masa wuya agurin su aika sa lahira, babu wanda yace uffan acikinsu illa juyawa da sukayi suka bar falon cikin tsananin damuwa." anas ya dafa goshi yana furzar da numfashi sannan ya dawo Inda jaguwa yake zaune "Adnan dan Allah ka daina nuna Kafi qaunata akan sauran abokanmu , tsakani da Allah ni banga abun wariya aciki ba tunda kana zargine kamata yayi kayi zargin har dani ,kawai giyar soyayya na dibarka kazo kana wa mutane shirmen banza " tunda anas ya fara magana yake ta jan tsaki aransa kafin daga baya ya mike yace "Kamin shiru anas karka dameni da hauka idan ba haka ba zan fasa maka Kai yanzu ya fad'a yana zaro bindiga pesto a bayan wandonsa ya saita Kansa yana huci ."ka harbeni mana". anas ya fad'a yana dubansa cike da fushi, jaguwa ya turesa kan kujera ya ijiye bindigar hannunsa ya fito yana tsuma kamar wani mayuncin zaki Kai tsaye gurin shakatawa ya nufa Yana sake shiga duniya tunani Dan dole so yake sai gano inda dcp ya samu numbersa ." Tafiya minister yake a hankali yana jan tanweer da hira cikin hikima yake tambayarta abubuwa da suka faru daita, ita Kuma tana bashi amsa tare da Allah Allah su k'arasa gida ta ga mumynta , shi kuwa a ransa ba gida yake da burin kaita ba hospital zai zarce daita tukun nan domin a bincika masa lafiyarta . kafin ya karaso cikin gari tuni bacci ya d'auke tanweer sakamakon hodop din da suka tarar a hanya , a hankali ya waiga bangaren da take zaune ta d'aura kanta a saman kafad'arsa yaga bacci take da alamun ma yayi nisa ya shafa gefen fuskarta cike da matsanacin farinciki yana sauke naunayen ajiyar zuciya . A bakin had'add'en get din ST hospital ya tsaya tare yin hon masu gadi suka Bud'e masa tafkeken get din ya sanyo hancin motarsa ciki . yana gama daidaita parking ya cire kanta a saman kafad'arsa har lokacin bata Farka ba dan haka ya kwantar daita akan kujera ya fito ya bud'e Inda take zaune ya cirota ya sa'bata a kafad'arsa ya nufi cikin hospital din daita , yayi tunanin kawo wannan hospital din ne bai kaita nashi Wanda ya mallaka Mata ba dan rufawa kai asiri domin acan duk bincike da za'a yi ba lallai bane ace wasu daga cikin likitocin bazasu sani ba." Duk da dare ne amman daga cikin mutane sun fahimci minister lfy ne da Ido kawai jama'a suka dinga binsa . Har karfe goma sha biyu saura na dare hjy Zainab bata ga shigowar minister ba zuciyarta cike da mamakin Inda ya tafi a daidai wannan lokacin dan rabon da yayi nisan kiwo irin haka har ta manta tun kafin a d'auke tanweer. ta kira dukkanin layukansa basa shiga abu daya ake fad'a mata switch off gashi bazata iya runtsawa batare datasan halin da yake ciki ba. tana cikin wannan halin sai ga wayarta ta soma ringing cike da tsinkewar zuciya ta Kai hannu kan bedside dinta Inda wayar take ajiye ta d'auka tana duba screen din wayar sunan minister ta gani yana yawo da sauri ta d'auka tare da Jan Koren madanni ta manna wayar a kunnenta tana furta "Assalamu alaikum". bai tsaya amsa mata sallamarta ba yace "ki shirya yanzu dolapo zaizo ya daukeki ya kawoki ST hospital". "Hospital Kuma"? "Lafiya ? "waye bashi da Lafiya? ta furta a lokaci daya muryarta na rawa. "karki damu idan kinzo zakiga ko waye bashi da Lafiya "a'a dan Allah ka fad'a min wallahi gbdy ka d'aga min hankali gabana banda faduwa babu abinda yake a yanzu . "Kai Zainab matsalata dake kenan saurin d'aukar abu da zafi kiyi abinda nace dolapo zai zo ya daukeki. "banason irin haka fa kasan a yanzu komai na iya faruwa dani, ni dai ka fad'a min nasani tun kafin nazo "nima banason yadda kike d'aga min hankalinki ki karaso zaki ga komai yana gama fadar haka yayi disconnecting din Kiran hankalinta a matukar tashe ta mike ta soma shiri, tun kafin dolapo ya karaso har ta gama ta fito suka d'auki hanya cikin kankanin lokaci suka karaso hospital dolapo na gaba tana biye dashi Allah Allah take takaraso taga waye bashi da Lafiya. dolapo bai tsaya a koina ba sai a bakin kofar d'akin da minister yayi masa kwatance yasa hannu ya kwankwasa kofar daga cikin d'akin aka bada umarmin shigowa ya tura kofar batare daya shiga ba sai hjy Zainab ce ta sa Kai ciki d'akin tana shiga dakin idanunta suka sauka akan tilon diyar kwance Kamar a mafarki kusan mutuwar tsaye tayi kafin daga bisani ta dafe bangon d'akin ta manne sosai tana murza idanunta da hannunwata duka " . a hankali minister ya k'arasa Inda take ya rikota "dan Allah ka barni karka tasheni a mafarkina "cool down Zainab wannan ba mafarki kike yi ba it really gaske ne tanweer diyarmu ce kwance a gabanki tana jin abinda ya fad'a ta gyara tsayuwarta sosai ta tsaya bisa kafafunta tana maida hankalinta sosai akan tilon diyarta da sauri ta shiga daga kafafunta tana mai zubar da hawaye Wanda take Jin radadinsu har cikin ranta ta k'arasa Inda take kwance ta d'aura hannunta akan sumar kanta mai tsantsi ,ta dinga binta da Kallo "mai ya sameta na ganta haka ?sun cutar min da yarinya ko ?"sun lalata min rayuwar yarinyata ko? tayi masa tambayar ajere hawaye masu zafi da ciwo na sake zubo mata akan quncinta "ki kwantar da hankalinki tukun nan ba'a dubata ba tana dai hutawa ne ". "Allah kasa basu cutar min da yarinyata ba ta k'arasa maganar tana sheshekan kuka tare da tsurawa tanweer idanunta , qauna da tausayin diyarta suka lullu'beta gbdy ta kasa d'auke idanunta akanta ,yarinyata tayi kyau sosai tamkar ba daga hannun yan'ta'adda ta fito ba skin dinta sai wani sheki yake ."naunayen ajiyar zuciya hjy zainab ta sauke tana cewa"Kasan san Allah zuciyata rawa take sosai akan tanweer jikina na bani an ta'ba min yarinya. "ki kwantar da hankalinki sannan ki sawa ranki komai ya faru damu daga Allah ne mu ma godewa Allah da muka ganta a raye Kuma cikin koshin lfy ...."inshallahu ma babu wani abu nasan Kai din mutumin kirki ne da yarda Allah kamewarka da jin tsoron Allah'nka bazai sa wani abu ya samu tilon diyarmu ba tana gama fadar haka ta mike rike da wayarta tana kokarin neman layin hjy baseera " da sauri Minister ya rike mata hannu "wazaki kira a daidai wannan lokacin"? " hjy baseera ta bashi amsa da haka "karki fara Kiran kowa tukun nan mubari musan matsayin da diyarmu take ciki, yanzu ma gida zamu wuce mu Barta har zuwa gobe idan Allah ya Kai mu sai dawo. "Da wani kallo tabishi dashi sannan tace "kana tunanin zan iya barin tanweer ne a wannan halin "?idan ma naje gidan me zanyi "?ai zuciyoyinkmu bazasu samu natsuwa ba gara dai mu zauna tare daita ya sauke numfashi yace "haka ne ya fad'a a filin dan yana wa tanweer wani so da bai tabawa wani hallita a duniya ba . Duk maganar da suke tanweer na jinsu dan tuni ta Farka tun shigowar mumy sai dai ta Kara runtse idanunta sosai dan karsu fahimci ta Farka tausayin iyayenta ya sake rufeta "kuyi hakuri iyayena komai muqaddari ne daga Allah Kuyi min addua kawai domin abinda kuke gudun faruwarsa tuni ya faru an raba tanweer dinku da budurcinta.. shiru tayi hawaye na gangarowa akan pillow da kanta yake kwance tana kukan zuci gefe guda Kuma bata ganin hotunan kowa face na Adnan dinta tana tsananin sonshi tasan ba Abu ne mai sauki ta daina tunaninsa ba. a hankali hjy zainab ta dafa kanta wani zafi taji ya ratsa tafin hannunta ta bud'e baki kenan da niyyar yin magana sai sukaji an turo kofar d'akin an shigo wasu likitoci ne suka shigo d'akin sanye da kayansu na aiki sai dai puppy ne amadadin fari suna ganinsu suka dan ja baya domin basu damar suyi aikinsu . Byn sun gaisa d'aya daga cikin likintan tace "Dan Allah ku dan je daga waje ta basu umarmin fita jiki a sanyaye suka fita . Cikin kankanin lokaci likitan ta fara aikinta cikin iyawa da kwarewa har ta gano komai akan abinda minister yake bukatar sani, tana gamawa tayi rubuce rubuce a file din tanweer da'aka bude mata har za ta juya domin barin d'akin zuwa office dinta tanweer tayi saurin riko mata hannu tana cewa"doctor dan Allah karki fad'awa iyayena komai da kika gani . "why "? doctor ta tambayeta shiru tan tayi kafin daga baya ta sake Bude baki da kyar "banason iyayena su shiga damuwa ne". ba haka aikinmu yake ba dole zan sanar musu domin idan wani abu ya faru a gaba zasuyi kuka dani doctor na gama fadar ta fice dan oready dayar likitan ta fita ." Minister na gani fitowar doctor ya biyo bayanta da sauri kusan atare suka shiga office dinta . zaune yake a gaban doctor yana sauraren bayaninta daki daki a natse take sanar masa diyarsa ta san nmj ba kamar yadda yayi tunani ba . wani irin bugawa qirjinsa yayi da matsanacin karfi take gumi ya shiga tsatsafo masa ta koina ajikinsa "inna lillahi wa inna ilaihi rajiun allumma ajirni Fi musibatihi waklifni khairan minha "an yiwa diyarsa fyade kenan "? inna lillahi ya sake furtawa, kenan ta wannan hanyar Allah zai yiwa ya'yan mutane sakayya ? Allah yayi iKonsa da qudirarsa bai san lokacin da hawaye ya shiga zubo masa ba abun yayi matukar taba zuciyarsa Kuma yaji zafin abun sosai "likita ta maida kanta ta cigaba da rubuce rubuce hanky ya ciro a gaban aljihunsa ya goge hawayensa "likita Ina son ayi mata wanki mara ".likita ta sake dagowa tana dubansa sannan ta lumshe masa Ido alamun taji. ya mike ya dawo d'akin Inda ya iske hjy zainab ta tasa tanweer gaba tana dubanta cike da farinciki ita Kuma tan hannunta rike da cup din ruwan zafi tana kurban tea a hankali , kallo d'aya tanweer tayiwa mahaifinta ta fahimci an fad'a masa komai . "Mai likita tace "? bai boye mata komai ba ya fad'a mata har ma da abinda yace likita tayi ,a razane hjy zainab take kallonsa sannan ta juya ta surawa tanweer Ido "da gaske sunyi Miki fyade "? Tan tabi mahaifiyarta da Kallo domin rasa abinda zata ce mata. Ganin tayi shiru kawai hjy zainab ta fashe da kuka . Kuka take sosai tana tsinewa jaguwa Allah bazai barsu ba hakika ya zalinceni ko ta wacce hanya sai Allah ya Saka min sai yaga sakayya sai ..." tanweer tayi saurin matsowa kusa daita "no mumy stop "! "Stop what "? "Me kike nufi da stop "? "Bana nufin komai mumy amman ki daina tsine musu ki barni naji da abinda nake ji a halin yanzu ,mumy wallahi nafiki shiga bakinciki abinda ya faru dani ta fada tana goge mata hawaye "ki daina kuka mumy na yarda da qaddara muyi Imani daita su Kuma idan masu shiryuwa ne Allah ya shiryesu idan bama su shiryuwa bane Allah ya tona musu asiri...." Bata gama magana ba mumy ta karbe "nifa wallahi bazan daina tsine musu ba har na koma ga Allah tan ta runtse idanunta"oh !Ni dai nace ki barsu ta fad'a tana d'aura kanta a kirjin mumy "mumy banason wankin marar nan Allah zafi garesa kice wa dady abarshi kawai . "Ina bazai yiwu ba gara dai ayi idan ma da wani abu yayi gaba shi dai dady shiru yayi kawai yana kukan zuci ba shakka ba'a cin bashin Allah duk daren dadewa sai ya d'auki fansa bama mutuen kirki ba suka d'auki fansa yan fashi yan taada wannan abu da ciwo yake ciwon da bai san ranar da zai daina jinsa ba ." "Mumy bari nayi sallah ko ? ta fad'a tana kokarin saukowa Ina ne bayin? Shi dai dady tsaye yayi yana kallon ta zuciyarsa na bugawa ta zura takalminta tana sake kallon dady "dan Allah dady kar min wankin mara da zafi sosai" ke dai kije kiyi alwala kiyi sallah Amman bazamu barki haka ba dole ayi tan tace "uhm dad tare da shigewa bayi . Tayo alwala ta fito mumy ta shimfida mata dankwalinta tayi sallah suna zaune suna jira ita Kuma taki tashi dan bazata yarda a mata wakin mara ba zafi garesa tayi shiru akan sallaya tana zullumi gbdy a tsorace take ta marairace fuskarta "dan Allah dad mumy kuyi hakuri wallahi bawai banaso bane zafi garesa "karki tsorata ki bari ayi a gama komai shine kwanciyar hankalinmu kefa likitace kinsan illar abinda kike son yiwa rayuwarki". tayi yar murmushi yake wanda yafi kuka ciwo "shikenan zanyi da kaina. "yarinya jikinki zai gaya Miki gara ki bari ayi Miki allurar bacci ayi Miki cikin sauki inji cewar mumy taja kujera ta zauna tana nuna damuwarta . tan ta kauda fuska "ni dai gsky zanyi da kaina dama mun wuce gida a yanzu tayi mgnr cike da shagwaba . "iKon allah akwai aiki a gabansu inji cewar mumy "kinsan Allah baki Isa ba bazan d'auki wannan kasardar ba "to mumy amman Ina rokonki ki barni babu abinda zai faru nasan kan aikina bama lallai sai anyi wanki mara ba akwai table din da zan sha da zai maye gurbin wanki mara ganin ta nace sai da tayi da kanta suka hakura tunda sun san tasan aikinta dady ya zauna akan Baki gado ya d'aga kan tan ya d'aura akan cinyarsa yana shafa sumar kanta ." ***** Wahegari tun da asuban fari fari nazifi yayi wa gidan alhj Tahir diran makiya Koda ya karaso ib na bacci hakan kuwa yayi masa daidai dan zai samu aiwatar da shirinsa, domin a Shirin da yake son yayi domin fitar dashi Ibrahim baya son kowa yasani daga shi sai mahaifiyarsa dan haka ya Kara masa da allurar bacci wanda zai d'auki lokaci yana aiki ajikinsa sannan ya d'ago ya Kalli hjy baseera "kin tabbatar kin sakawa dady maganin cikin abincinsa jiya ?"eh baccinsa ma yayi nauyi sosai dan ko d'aga yatsunsa baya iyawa ,"very good yanzu zan nade ib cikin kayan wanki domin wannan hanyar ce kad'ai zata mana saukin fitar dashi "duk yadda kayi daidai ne nazifi bani da ta cewa tana kallo ya d'aure ka'fafun ib ya curesa guri d'aya sannan ya nadesa yanzu abinda za'a yi ki kira masu aikin gidan su taimaka min na fita dashi. " shiru umma tayi na second biyu kafin daga baya ta yi mgn "ince kace dani za'a yi tafiyar ?yace "eh dake zaa yi mana "kaga kenan nice yakamata na fidar dashi da hannuna idan ya kasance kana ciki zai zamo da matsala tunda nasan idan ya nememu ya rasa dole zai yi bincike sosai akai ". "haka ne Kuma kin kawo shawara bari na fita sai mu had'u a airport "to shikenan na gode sosai . nazifi ya bar gidan yayinda hjy baseera ta kira masu aikinta da taimakonsu ta fitar da gangar jikin Ib zuwa haraban gidan suka Saka a bayan motar hjy basera su kansu sunji nauyi matuka sai dai babu halin tambaya suka juya zuwa cikin gidan suna haki . Hjy basera ta dawo ta Bawa kowacce aikin yi sannan ta shiga d'akinta bayan kmr minti goma ta fito lokacin duk suna kitchen tana k'okarin shiga mota direbanta ya taso da sauri ta dakatar dashi yayi mamaki matuka ya dai koma ya zauna a mazauninsa da kanta ta tuka motar bata tsaya akoina ba sai airport Inda suka hadu da nazifi cikin kankanin lokaci akayi komai aka gama jirginsu ya tashi ...." D'aure jaguwa yake da dan karamin towel a kungunsa yayinda hannunsa ke rike da Daya yana tsane jikinsa a gaban mirror Wanda da gani wanka ya fito anas ne ya turo kofar d'akin ya shigo "yanzu wanka ne sama da awa biyu jaguwa "? "ya son ranka bafa na son damuwa "? to Dan Allah kayi sauri tun dazu bakin can ke zaman jiranka aiki suka zo dashi mai nauyi "idan sun matsu su wuce idan Kuma zasu iya jira su jira. ya fad'a yana daukar body lotion ya fara shafawa ajikinsa "ai bazasuyi fushi ba suna can suna jira ka daiyi hakuri ka takaita kawai anas na tsaye har ya gama shirya Kansa ya fito zuwa inda bakinsa suke zaune zaman jiransa ya samu guri ya zauna anas ya juya cikin sauri ya fad'awa su jubi jaguwa ya fito babu yadda suka iya haka suka fito suna cika suna batsewa dan har lokacin basu daina Jin haushin abinda jaguwa yayi musu ba , shi Kuwa ko ajikinsa yayi watse dasu yaki bi ta kansu kowannensu ya samu guri ya zauna sannan bakin suka fara magana akan abinda ya kawosu har sanda suka dasa Aya "Kuna nufin Aysha oil and gas ?"sosai Mai gidan man yayanamu ne uwa daya Uba sai dai sam bama amfana da dukiyarsa daga shi sai matarsa da yayansa suke ci Kuma hasali wannan dan'uwana ne silar arzikina nasa "dakata ban tamabyeka duk wannan ba aiki dai kuke bukata Kuma za'a yi dae yarda Allah "to to shikenan Amman dan Allah kuyi yadda asiri bazai tono ba "shiiiiiii ku tashi ku kama gabanku . jikinsu na rawa suka mike suka bar gidan daga nan su jaguwa suka cigaba da tautaunawa tare da tsara yadda komai zai tafi daidai wanda aranar suka shirya dasu jubi ,a ranar basu kwana a gidan ba a gidansa na oluwale suka kwana gbdy har da yaran aikinsa . Wadhegari a hankali jaguwa yake saukowa akan matattakalar bene jikinsa sanye da bakaken kaya wondo da riga bayan rigar an rubuta jaguwa hannunwansa duka cikin aljihun wandonsa tun kafin ya k'araso kunnensa ke jiyo masa tautaunawar yaransa "Ina da tabbacin har da tsananin tsoron allahnsa da kyautatawa mutane yasa muke samun nasara akoda yaushe "wannan haka ne duk da abinda muke yi ya sa'bawa shari'a Amman hanyar da kudaden suke bi na alkhairi ne "sosai kuwa " inji cewar anas. "you all know there's no time when we can't do what we want suka fara sakar masa murmushi gbdy yaransa suka mike suna Sara masa ban da abokansa "safe da dare babu lokacin da bazamuyi abinda muke so ba kawai abu mafi mahimmam ku karkafa zuciyoyonku akan komai ,ko da yake ku din gwanaye mutane ne da sukayi gasar mutuwa meye bazasu iya ba ?" gbdy suka gyada masa Kai suna murmushin Jin dadi "wannan haka yake Kuma babu gudun babu ja da baya Kuma duk abinda ka shirya dole ya tabbata tunda kana da maganin kwalaye " akwai mutane dayawa da suke son su zama fadera kamar ka Amman abun ya faskara sai dai sun tsaya a matsayin local government domin Kai kadai ne kawai zaka zama fadera ka zama state a karshe Kuma ka zama ceo the only armed robber's international plc you're the most supreme leader of us all ". jaguwa duk runtse duk wuya Muna tare da Kai muna jinjina maka Kai kadai ne acikin garin Nan daka gagari kowa we hail you jaguwa inji cewar jabir ya fad'a yana Kai ta'ba wi bakinsa " muna sonka kmr yadda anas ke qaunarka dan Allah ka daina zarginmu da cin amanarka da hannu ya dakatar dasu gbdy yana gyada musu Kai . A hankali ya fara tafiya a tsakiyarsu Yana dubansu daya bayan d'aya kafin daga bisani ya fara motsa labbansa a hankali " my name is Adnan amad jaguwa and iam of different body dimensions duk Wanda yace bazamu muyi bacci ba shine bazai ba, Wanda ya barmu da lafiyarmu shima zai zauna lafiya Wanda yace zai damemu to muma zamu damesa am jaguwa and iam ceasar as well so give unto jaguwa what's belong to him Yana gama fad'ar haka ya d'auki bindigar pesto su kuma sauran suka d'auki AK 47 ya nufi haraban gidan suka biyo bayansa suka shiga mota suka bar gidan zuwa Aysha oil and gas dake cikin apapa." Da misalin karfe Tara na safiyar ranar tanweer ta matsa lallai sai an sallameta tunda babu Inda ke mata ciwo akan hanyarsu ta koma gida ne "dad ! ta kira sunansa "yes my tan ya amsa yana dubanta "dady banason ka sheidawa kowa na dawo gida ka bar mutane a yadda suke dakon jiran dawowata "ko me yasa kika fadi haka ?"ina da dalili amman idan lokaci yayi da kanka zaka fahimci haka "har jaminan tsaro dake kokari binciko Inda kike kar a sheida musu "? "Eh ! "to shikenan anything for my baby bani da ja duk abinda kike so nima Ina sonshi ya k'arasa fad'ar haka yana cigaba da kallonta "kema mumy please "naji .." suna karasowa gida minister ya gargadi dolapo da kar ya sheidawa kowa dan shi kad'ai yasan da dawowarta yace yaji . Kai tsaye had'add'en d'akin ta shiga komai very Niet kamar tana gida sai kamshi air freshener yake a hankali ta soma neman karamar wayarta Aiko batasha wata wahala ba ta gani, ta sauke naunayen ajiyar sannan ta kunna , gani taki kawo wuta ta fahimci babu caji ne dan haka ta jonata a caji ta nufa bayi domin tayi wanka . tunda ta shiga bayin taji kanta ya fara Sara mata sakamakon kanshi sabulunta fair and white daya gauraye bayi ba tsamani taji zuciyarta ta tsani Kamshi . ba zato kawai ta fara amai ta kwarara amai Mai isarta wai ma Dan cikinta babu abincin kirki tana gamawa ta shiga bathtube ta kunna shawa ruwa na shiga jikinta batare data cire kayan jikinta sai da ta samu natsuwa sannan ta mike ta janyo towel ta d'aura ta banko kofar ta fito ta dawo daki ta bar bayin kaca kaca da amai ta fad'a saman gadonta tana fad'in "wash !wayyo Allah meye haka kuma.....?" "Assalamu alaikum yan'uwa barkanmu da wannan lokacin Dan Allah ku taimakawa wannan baiwar Allah Mai suna rukayya wacce ta kasance budurwa ce tana fama da ciwon no-no tsawon shekara daya Kenna saboda iyayenta basu da halin da zasu dauki nauyinta yasa brest dinta daya ya lalace har ta kai ga tsutsa , rukayya tana zaune ne a garin Kaduna a unguwar kanawa tare da iyayenta dan Allah ku taimaka mata saboda Allah da darajan fiyayyen halitta annabi Muhammadu sallallahu alaihi wa sallam ga masu bukatar taimakawa ga account number nan 1438775094 Aishat Abdullahi access bank .Domin Jin qarin bayani a tuntubi wadan nan numbobin 07039569430 07037450698 08059623096 Allah ya bada iKon taimakawa . Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️23 Ta kusan minti shabiyar tana kwance tana maida numfashi tana furta "wayyo Allah zan mutu " da kyar ta Samu ta yunkura ta tashi zaune amman ta kasa mikewa tsaye saboda jirin da take jin har lokacin . da Jan jiki ta k'arasa Inda ta jona karamar wayarta ta kunna sakonnin dayawa sunyita shigowa ,tayi shiru had'e tsurawa wayar Ido zuciyarta na beating very fast har sanda sakon data tura da layin jaguwa ya shigo . naunayen ajiyar zuciya ta sauke kana ta soma k'okarin neman layinsa , Kiran na shiga sai dai ba'a d'auka , ta kira yafi sau goma bai d'auka dan haka ta hakura ba dan ranta yaso ba . a dudduke ta k'arasa inda wordrobe din kayanta suke jikinta na rawa ta bud'e ta d'auki doguwar riga mara nauyi ta sakawa jikinta ta fito zuwa falo a lokacin har mutanen gidan sun hallara suna zaune akan kujera na alfarma , rukayya na ganinta ta saki fuska tana sakar mata murmushin jin dadin ganinta murmushin karfin hali tanwer ta mayar mata sannan tace "rukayya yaushe kikazo garin"? "Ai na kwana biyu a garin nan tunda muka zo dasu Alhaji jaje Ina nan ban Koma ba ". "Ai ko kin kyauta da kika zauna tare dasu mumy . " qaraso ki zauna mana, yanzu nake shirin na shigo d'akinki nayi miki ya gajiya saboda yanzu mumy take fad'a min ashe ma tun shekaranjiya dady yaje ya d'aukoki "?sannu Allah ya kiyaye gaba, Allah ya kare yan gaba . "ameen rukky na gode tanwer ta fad'a tare da k'okarin zama kusa da mumy tana sauke numfashi da kyar ,jiki a sanyaye ta d'aura Kanta akafad'an mumy tana cewa "wash Allah nah wallahi gabadaya jikina kamar ba nawa ba sai ina jin yana min nauyi " .sannu ai dole kiji haka wa yasan irin wahalar da kika sha a hannun wadan nan tsinannun yan ta'adan ai tsakanina da wadan nan mutanen sai dai Allah ya Isa bazan taba yafe musu ba ". ita dai tanwer bata ce komai ba kawai ta cigaba da sauke numfashi ko cikaken minti biyar batayi da zama ba yan aikin gidan suka fito daga kitchen domin shirya dining nan sukayi turus suna kallonta dan sam basu san da dawowarta ba ,cike da murna suka hau gaisheta suna yi mata allah kiyaye ita kuma ta dinga amsa musu da kyar sannan suka nufi hanyar dining mumy ta tsaidasu suka dawo suka tsaya tare da tattara dukkanin natsuwarsu zuwa gareta ,ta kallesu d'aya bayan daya tare da kiran sunansu" zulai, ussaina suka amasa da "na'am hajiya ". "to ga tanwer ta dawo gida sai dai ba'a ce ku fad'awa Kowa ta dawo ba muddin naji maganar dawowarta ta fito abakacin aikinku bayan na had'aku da hukunci mai tsanani Kenan" jikinsu na rawa suka had'a baki gurin cewa "inshaallahu babu mai ji abakin mu, mumy tace "da kun huta . tanwer ta d'ago idanunta da suke a galabaice ta kalli mai aikinsu zulai tace "zulai kije d'akina ki gyara min toile dina ki kwashe duk sabulun dake d'akin da toilet din Ku raba da ussaina ,Zulai ta amsa da "to! sannan ta juya da sauri ta nufi d'akin . Rukayya ta dube tanwer cike da mamaki tace "Ikon Allah daman bada sabulun kike amfani ba "? "dashi nake amfani amman yanzu ban san dalilin ba gabadaya Ina shiga d'akin naji bana son kamshinsa . zulai da ussaina suka share mata d'akin fes da bayi kana suka tattara duk sabulan dake d'akin sukayo waje dashi suna nan zaune suka fito suna cewa sun gama sannan suka koma kitchen bakin aikinsu ." dady ya fito daga d'akinsa sanye da jallabiya blue colour yar maroco ya samu guri ya zauna akan d'aya daga cikin kujerun dake zagaye da dining table yana ya fito tanwer da hannunsa d'aya alamun tazo garesa yayinda dayan hannunsa Ke rike da waya ta mike da kyar tana ciza lips dinta ta k'araso inda yake zaune ta samu guri ta zauna kusa dashi a lokacin har ya fara waya da dan'uwansa yana fad'a masa batun dawowar tanweer dan Ko zai boyewa Kowa dawowar tanwer gida bazai iya boyewa dan'uwansa ba sun dade suna tautaunawa kafin daga bisani sukayi sallama mumy da kanta tayi saving din tanweer ta tura mata plet din abinci gabanta "maza ga abincin nan kici ki koshi ga maganin ciwon jiki sai ki sha "da Ido kawai tanwer ta bita dashi sannan mumy ta juya kan dady tayi saving dinsa , tanweer ta kalli abincin kawai tana yatsina fuska ba dan bai mata ba sai dan yanayin da take ji ,dan gbdy ilahirin jikinta tamkar ba ajikinta yake ba, ita Kanta abun yana bata mamaki daga dawowarta gida komai ya sauya mata sai dai kawai ta danganta hakan da rabuwarta da adnan ne yasa jikinta ya canza . Mumy tace "rukayya taimaka kije d'akina ki d'auko min wayata nima na Kira kannena na fad'a musu dawowar tanwer . rukayya tace" to tare da mikewa da sauri ta nufi d'akin mumy ,tanwer ta shagwabe fuska"kai mumy bana ce Kar kowa yasan na dawo ba sai na gama bincikena ,mumy tayi mata wani irin kallo "yanzu fa dad dinki ya Kira dan'uwansa baki ce masa komai sai ni?" "amman mumy .."amman mumy din me kinga bani da wad'an da suka fisu kuma bamu saba boyewa juna komai ba haka zalika bana zargin yan'uwana, dan sunfini qaunar kaina , ta k'arasa maganar a daidai lokacin da rukayya ta dawo hannunnta rike da waya ta mika mata "yauwa rukayya sannu da k'okari na gode ,nan ta kira kannenta d'aya bayan daya ta sheida musu , aiko sunyi fariciki sosai da jin labarin dawowar tanwer har ma sukayi mata alkwarin zasuyi kokarin su shigo cikin sati su duba tanwer din sukayi sallama dasu cikin tsananin farinciki har kusan karfe goma na dare tan tana tare dasu dady da mumy suna hira har da rukayya sannan kowa ya tashi ya koma d'akinsa ." tanweer koda ta koma d'akinta sai data sake Kiran number jaguwa still yana shiga baya d'auka dan haka ta aika masa da text message . _slm adnan fatan kana lafiya ya kake tanwer ce please ka kirani ina son naji muryarka_ Ta tura sakon sannan ta cigaba da kiran layinsa still bai kira ba kuma bai d'auka ba , kwanciya tayi lamo akan katifa zuciyata ta kasa samun natsuwa, zuciyarta cike da ciwon abubuwa barkatai "Adnan yaki d'auka wayarta Koda bai san layin ba ai ya kamata ya biyo Kiran yaji mai Kiransa, tunaninsa ya hanata runtsawa , bata ta'ba son abu Kamar yadda take jin son Adnan ba faffad'an qirjinsa ya shiga yawo acikin kwayar idanunta da kwakwaluwarta kallon qirjinsa kad'ai ya Isa ya tunzura zuciyar mace ta kamo da matsanancin qaunarsa , nmj duniya ne Ko daga qirjinsa . ta lumshe tsumammu idanunta lokacin data tuno Kan nipples dinsa baki makale da qirjinsa suna wani irin sheki mai d'aga hankali haka ta dinga tuno abubuwansa , kallon qirjinsa kad'ai yana sakata jin natsuwa , "wayyolhhly Allah Adnan ka kirani mana Ko zuciyata zata Samu natsuwa ta furta hakan a fili tana kallon saman d'akin . sake lumshe idanunta tai sai ga wasu hawaye sharrrr masu zafi suka gangaro ta gefen idanunta nan take yanayin fitar numfashinta ya sauya ya dawo yana fita da kyar ." "Allah ka jarabi Adnan da matsanancin qaunata Kamar yadda ka jarabeni da qaunarsa , Allah ka hana zuciyarsa kwancinyar hankali da samun natsuwa Allah ,ka hanashi sukuni da walwala da kwanciyar hankali har sai ya nemi inda nake Allah Allah ...."sai kawai ta kasa karasa maganarta ta fashe da kuka tana Kankame jikinta guri daya tana jin wani felling dinsa na yawo a sansar jikinta. a lokacin da shi kuwa jaguwa yana can yana sharar baccinsa hankali kwance dan tun da suka dawo daga operation ya kwanta yake bacci bai farka ba sai karfe goma shadaya na dare a hankali ya bud'e kyawawan idanunshi sannan yayi mika a hankali tare da karaton adduar tashi daga bacci "alhamdulillahil ahyana badama amatana wa ilaihin nushur " ya kai hannu ya lalubo wayoyinsa guda biyu da suke a kashe ya kunna sai d'aya wacce ta kasance a kunne amman kuma a silect take, missed calls dayawa ya gani ciki har dana sadiq kaninsa dana amminsa daga sama yaga sakon text message ta screen din wayarsa ya bud'e nan ya fahimci Ko sakon wacece ,ajiyar zuciya mai sanyi ya sauke tare da tsurawa wayar Ido yana kallon sakonta qirjinsa da jijiyarsa na harbawa da sauri sauri . cikin sanyin murya yace "kai tanwer kina son damun kanki dayawa ,ban d'auka da wuri haka zaki nemeni ba ,to ma meye abun nema agurina "? ya tambayi kansa yana shafa goshinsa " ina tausayawa rayuwarki Amman Ke bakya tausayawa kanki, baki san illar soyayya da mutun Irina bane shiyasa kike son kai kanki ga halaka goge text din yayi ,da Kamar yayi blooking dinta dan Karta kara nemansa sai Kuma ya barshi . a hankali ya mike tsaye ya shiga bathroom ya rage kayan jikinsa ya saura daga shi sai boxes yayi kasa da idanunsa zuwa jikinsa jin damshi da kuma harbawar da jijiyarsa Ke yi , bakinsa ya tsuke tare da cewa "abun har ya kai haka Kenan "? kai ma fa kana son yarinyar nan dan me zaka dinga tauye kanka"? zuciyarsa ta fad'a masa haka kai! kai!! ba so bane sabo ne babu wani so. da tunaninta yayi wanka ya fito ya shirya cikin wasu kanana Kaya yayi salolin da bai yi ba ya fito a parlour Kasa ya iske su anas dasu jubi suna shaye shaye cikin tsuke fuska yace "anas me yasa ka barni inata bacci baka tashemi ba "? "sau nawa zan tasheka ?" shigowata biyar ina tashinka kaki tashi sai makale pillow kake ,sanin da nayi agajiye kake shiyasa na barka ,ai ban d'auka zaka tashi yanzu ba a yadda nazo naga baccin da kake har mafarkin tanwer kayi fa . "Banson maganar banza ya fada yana jan tsaki gbdy suka kwashe masa da dariya "Allah karka ji da wasa ka wani makale pillow da alamun kana jin Kamar ita.." "Ya Isa abar magana kawai banaso dan kai duk abinda kasan zai batawa mutun rai shi kake yi ya k'arasa maganar yana d'aukar remut ya canza channel zuwa tashar labari "ga abinda ya kamata Ku dinga Kallo nan kusan halin da kasa da gari yake ciki amman sai Ku zauna kuna shaye shayen banza da wofi ." Anas ya tashi ya dawo kusa dashi"kasan Allah da gaske nake kayi mafarkin yarinyar nan da katashi bakaga jikinka ya sauya ba "?ya karasa maganar yana dubansa ,da sauri shima jaguwa ya waigo suka had'a Ido anas ya kashe masa Ido d'aya yana masa murmushin mugunta , "tabbas jikinsa ya sauya har yanzu yana jin haka "kada ka damu da dogon tunani yanzu dai ka tashi kaje kayi wanka tsarki. " har fa nayi sallolina" kada ka damu zaka iya zuwa ka sake yi tunda na fad'a maka "kai Allah sai na kasheka da hanuna na huta da matsalarka yayi mgnr yana had'e hannuwansa duka "Ai kuwa da sai kafi Kowa kuka da shiga damuwa idan ka kasheni , tsaki jaguwa yaja yana mikewa tsaye "ba yanzu zaka mutu ba karka sake min batun mutuwa banaso "mutuwa ai tazama dole adnan , a wannan alqaltamu ai tare muke yawo da mutuwa sai dai zan mana fatan mu dainata kafin mutuwarmu Kaine kwarin gwiwarmu Adnan idan ka ajiye makaminka dole muma muajiye Ko ba haka ba friend ?"ya juya ya fuskanci su Kamil basu ce uffan ba illa haushinsa da sukaji ganinsu ya fiyye zakewa . jaguwa bai sake cewa komai ba ya cigaba da tafiya bai san wanne zaiyi ba aciki idan ya ajiye sana'asa bai tsira ba , idan ya cigaba shima yasan ba tsira yayi ba a hannun hukuma dole sai ya shiga hannu ." cikin kankani lokaci idanunshi suka kada suka rikide sukayi ja anas ya biyosa atare suka shiga d'akin yanata masa magana amman jaguwa yaki cewa komai ya shige bathroom ya barsa tsaye ."Ranar sam tanwer bata runtsa ba, haka tayita juyi daga farkon gado zuwa karshensa, datasani dawowarta hannun iyayenta kuwa tayishi yafi sau babu adadi shi kanshi jaguwa bai iya runtsawa ba, kwantawa yayi rigingine ya d'aga kansa sama yana tunanin yadda rayuwarsa ta faro ,idan ya tuna Shi din maraya ne bashi da kowa shi da kannesa sai Allah da mahaifiyarsu sai yaga bai kyautawa kanshi ba daya zabin sanar fashi da makami . gbdy ji yayi komai ya kwance masa Allah yayi masa baiwar da bakowa yake daita ba tunda aka tsamoshi acikin mutane bilaadadin aka ingata rayuwarsa da ilimi addini dana boko aka bashi karfin da zai iya kowacce irin sana'a amman karshe ya bige da daukar bindiga . sai yaji duk ya cuci kansa da yanuwansa da mahaifiyarsa, ko yaya zataji duk ranar da dubansa ya cika .."? Mahaifiyarsa ta cike dukkanin gurbin uwa da uba da dangi agurinsa sannan ga dan'uwansa da amininsa anas yasan Ko yau yace ya daina wannan sana'ar zai goyi bayansa tunda yana son duk wani abinda yake so, Allah ne ya hadusu da anas amman yana jinsa Kamar sadiq dinsa, yadda zai Iya bawa Sadiq rayuwarsa haka zai iya bawa Anas ." washegari a kasalance yayi komai daga karshe ma a kwance ya yini Ko ya Samu zuciya da gangar jikinsa su samu natsuwa da suka rasa, yana kwance yaji shigowar sako wayarsa ya mirgina ya lalubo wayar yana dubawa ga abinda ya gani wanda sai da gabansa yayi wani irin mugun tsalle sannan ya fadi . _mai yasa kaki d'aukar kirana ?" kasan zaka barni kayita wasa da nonuwana ?"mai yasa ka amshi budurcina alokacin da bana cikin haiyacina kayi yadda kaga dama dani ? ka kirani dan allah zuciyata tana rawa sannan cike take da tsoron abinda zai biyo baya Sai dai ban yi tunanin zaka min hk ba bazan iya rayuwa babu kai ba kamar yadda nasan kai ma bazaka iya rayuwa babu ni ba_ "Oh my goodness god tanwer kina da damuwa, kina damun rayuwata nifa zan iya rayuwa babu Ke Kuma babu abinda zai dameni ya fad'a a fusace yana jan tsaki ,a hankali ya kwanta ya janyo pillow ya Kankame ajikinsa yana sake karanta sakonta yana jin zafi aranshi bayan kamar minti goma sha'awarta ta dinga taso masa tsaki yayita ja yana k'okarin kawar da tunaninta . da yamma lis ya fito ya wuce su anas zaune suna kallo da sauri anas ya tashi ya biyo bayansa har ya kai bakin gate zai fita ya tsaida shi da dan gudunsa "lafiyarka kuwa Adnan "?anas ya fada yana fuskantan sa sosai ,sai ma yaga Kamar idanunsa sunyi ja "babu komai anas amman kaina , zuciyata , kai komai na jikina Kamar ba nawa ba ,ya k'arasa maganar Kamar zaiyi kuka "Kwantar da hankalinka duk fa ba komai bane Allah idan ma akwai abinda ke damunka har da rashin yarinyar nan atare da kai, ka d'aure ko sau daya ne kabawa zuciyarka abinda take so. "girgiza masa kai yayi alamun bazai iya ba " ka barni da maganarta anas ina da Kanne mata yaya kake tunanin zanji idan daya daga cikinsu ta kamu da soyayyar dan fashi "? Sannan kana tunanin iyayenta zasu yarda su dauketa su bani"? "Karka damu wannan ai al'amari ne na soyayya idan ta tsaya tsayin daka sai kai dole zasu baka aurenta . "Shikenan tunda ka nace akan lallai ina son yarinyar nan zan bawa zuciyata dama mugani Ko zan fahimci hakan ,zanje gurin ammina bazan Jima ba zan dawo ka tsaya Ku kasa komai yadda ya kamata sai na dawo ."shikenan ka gaisheta dan Allah "zataji ya fada tare da juyawa ya cigaba da tafiya Kamar bai son taka Kasa har ya karaso wajen gidan . a hankali yake taku zuciyarsa na hasko masa fuskar tanwer da tunanin sakonta yana jin Wani iri abu wanda bai san ko menene ba sai dai yasan ba normal yake jin jikinsa ba . ya karasa bakin titi ya tari mai mashin zuwa unguwarsu adaidai kofar gidansu aka saukesa ya sauka ya Ciro duba daya ya mikawa mai machine ya juya ya soma tafiya,mai mashin ya Karba yana cewa "yallabai ga canjinka da hannu yayi masa alamar ya barshi batare daya juyo ba . " Kamar koda yaushe jama'ar unguwar na ganinsa suka hau rigerigen Kawo gaisuwa , sai dai sunyi mamakin ganinsa babu mota yau, a hankali yake binsu daya byn daya yana mika musu hannu tare da mika musu kudi a karshe ya Shiga gidansu a falo ya Tarar da ammin tare da hasera da kannesa shafiq ta gaishesa tare da d'aukar dadduma ta shimfid'a masa ya amsa mata had'e da zama yana gaishe da ammin ta amsa cikin sakin fuska tana cewa "Sannu da zuwa, yayinda hasera ta gaishesa "Ina yini ya Adnan ?yajita sarai amman yayi Kamar badashi take ba, Sai da ammi tace "ana gaisheka fa sannan yace "lfy! atakaice shafiq ta shiga kitchen ta d'auko masa abinci wanda Kaida ne kullum sai an zuba an ajiye Idan yaxo yaci idan bai zo ba abayar, ammi tace wa maza ki Tashi ki amsa abincin Shafiq ta mikawa hasera abinci hasera ta amsa ta ajiye a gabansa tana sake masa sannu da zuwa sannan ta mike cikin rawar jiki ta d'auko masa ruwa ta Kawo masa bayan ta zuba masa abinci ta tashi ta kama gabanta ." ruwa kawai ya sha dan bai Jin cin komai ammi tace "lafiya dai Ko ya aiki da abokan aikin naka suke ?"duk Suna lafiya sunce agisheki tace sannuku Ai kuna k'okari wannan aikin naku bakwa samu lokacin kanku gashi duk ka rame Ina fatan dai lafiya kake ?" ya gyada alamun "eh . Tunda ya shigo gida hasera ta d'aura idanunta akanshi taji hankalinta ya sake tashi akanshi , taji komai ya sake tsaya mata, duk yadda take hasashen girmansa da haibansa da kyawunsa abun ya zarta tunaninta ita kuwa wacce irin dace tayi arayuwarta samun kyakkyawan miji ,suruka mai kyau da nagarta, dangin miji masu qaunarta wannan ma kawai sun isheta , zata zama matarsa acikin yan watani masu zuwa , am very lucky burina zai cika na samu cikar burinna tayi mgnr a kasan ranta. irin mijin da take so shine agabanta idan Allah ya taimaketa haihuwar fari ta haifo masa da nmj mai kama dashi sak ita kuwa me zatacewa ubangiji ta ?" Sai faman safa da marwa take tana satar kallonsa shi kuwa duk yana lura da duk zariyarta amman Ko ajikinsa duk yadda ya kai ga qaunar ubanta baya jin zai Iya rungumar qaddarar aurenta yana qaunar mahaifinta domin ya taka rawar gani arayuwarsa ta baya amman ya rasa dalilin da yaji bai qaunar yarinyar da babu abinda ta bari na mahaifinta . shiru yayi sannan yaki cin abincin daaka kawo masa sai da ammi takurasa sannan ya gauguta cin abincin domin gaf ake da Kiran sallah magriba yana kammalawa lokaci yay ya mike " bari naje nayi sallah na dawo ". to a dawo lfy Allah tsare inji cewar ammi . Bayan ya idar da Sallah kai tsaye gidan ya dawo a inda ya fita ya bar ammi anan ya dawo ya sameta akan daddumar sallah babu Kowa ya sake durkuahewa agabanta dan ya fahimci akwai magana abakinta zama ammi ta gyara sannan ta maida dubanta ga jaguwa ta Kira sunansa har sau uku "Adnan !!!! ya d'ago a hankali ya tsura mata Ido yana dubanta kamar wata sabuwar halitta a gabansa sannan ya amsa da "na'am ammi nah ". "Adnan ta Kara kiran sunansa a hankali ya tsura mata rikitattun idanunshi yana sauraronta "ga hasera nan yaruwarka diyar kanin mahaifinka uwa daya uba daya ,hasera yarinyar kirice mai tarbiya Kamar yadda kasani nima kuma na yaba daita dari bisa dari da kaje ka auro min wacce ban san halinta ba gara ka aureta . "nasan kai yaro ne mai biyayya ba zakaki abinda nake so ba hasera nake so ka aura bisa umarnina takarsa maganar tana numfasawa . numfashi ya sauke sannan ya furzar da iska mai zafi daga bakinsa gbdy sai yaji bazai iya kin bin umarninta ba kawai ya tsinci kanshi da cewa "ammina na amince zan aureta tunda kin amince daita nima amince ya karasa magana a raunace cike da tashin hankali "alhamdulillahi Allah yayiwa rayuwarka albarka daman nasan bazaka bani kunya ba yadda kake min biyayya Allah yasa yaranka suyi maka . "Ameen ya furta a can kasan makoshi zuciyarsa na masa zafi da tuttukin bakinciki . hasera dake safa da marwa ta kwasa da gudu ta shige daki tayi wani irin tsalle ta fada saman katifa tana fidda numfashi da kyar , wani irin haushi yaji alokacin daya ga ta kwasa da gudu kamr wata mahaukaciya "wacce irin mace ce ita sam babu alkunya bare Kamun kai ?" yayita jan tsaki a ransa sun dauki lokaci yana tare da mahaifiyarsa a karshe ta Kira masa hasera su fahimci juna ita kuma ta tashi ta barmusu falon. tunda ta zauna ta kasa kwakwaran motsi tamkar babu ita agurin a fusace ya kalleta zaune a gabansa ta kafeshi da Ido kmr zata cinyesa abinda yafi tsana daga mace Kenan kallo yace "ki dauke idanunki akaina sannan ki bar ruhinki ya Samu salama duk kin Wani hana kanki sukuni akaina sai Wani Jin dadi kike zaki auri mutumin da baki san kowayeshi ba ".murmshin jin dadi ta saki tana cewa "ni kuwa nasani kowaye Shi ,kai fa mutumin kirkine waje da gida Kowa yana alfahari da kai ,ni dai tunda ka amince zaka aureni na gode maka ta k'arasa maganar tana murmushin jin dadi . "ya subhallah"!. Ya furta a kasan ransa " yanzu irin matar da amminsa ta zaba masa Kenan babu Kan gado, babu alkunya ina tarbiyar da tace tana dashi ?"numfashi ya fesar yana dubanta kasa Kasa , shi kallon tababbiya ma yake mata sannan wawiya wawiya shasha Kamar wacce aka kwantota daga gidan mahaukata ba wai mai tarbiya ba . tunda ya shigo gidan take bud'e hakora har zuwa yanzu da take gabansa ta kasa control din Kanta. ta sake bude baki da zumar sake yin mgn yace"yi min shiru anan banza shasha kawai sai wani bare baki kike ".tsit tayi kmr ruwa ya cinyeta .Falon ya dauki shiru har kusan minti talatin sannan ya sake bude bakinsa da kyar ya cigaba da mgn amman a tsawace "kin yarda zaki aureni ?"ta gyada masa Kamar zatayi kuka tare da shagwabe fuska ". "Ina da wata mummunar dabi'a da babu wanda ya sani daita daga Allah sai abokan alqalta, Adnan da kike burin aure mashayi ne, sannan ma nemin mata ne kuma yana da mummunar sanar da nan gaba Ko a yanzu zai iya shiga hannun hukuma kuma su rikeshi riko na har abada kin yarda zaki auresa da dabiyarsa ?" jikinta yayi sanyi jin da bakinsa ya furta abinda yake aikatawa amman ita tana sonshi Ko a Yaya yake ,shi take so ba dabiarsa ba ,ita dai tunda zai aureta ai shikenan , muryarta a hankali ta fito "na amince zan aureka saboda ina sonka, zan zauna da kai a duk yadda kake ,Allah kuma baxaisa kashiga Hannun hukuma ba inshaallahu zaka daina duk abunda ka lisafa kana......" dogon tsakin da yaja yasa ta katse maganarta ya mike a fusace ya fice daga gidan batare da yayiwa ammin sallama ba ." Ransa abace ya shigo gidan ya cire rigarsa yayi filinging dashi ya zauna akan kujera gbdy friend's dinsa suka zagayesa suna tambayarsa "bai ce musu komai ba illa tsakin da yake ja akai akai gbdy gankalinsu yayi marukar tashin a karshe ya Tashi ya shige daki ya kulle kansa ya wiwi ya kunna ya fara zuga yana fitar da hayaki ta hancinsa zuciyarsa banda tafarfasa babu abinda take . " ******* alhj Tahir bai farka daga naunayyen baccinsa ba sai washegari da yamma , gbdy ilahirin jikinsa ya mutu da kyar yay mika haka zalika da kyar ya daddage ya mike zaune yana duban d'akin da yake jin yana jujjuya masa ,tunani ya shiga yi akan naunayyen baccinsa . yayi tunanin duniya akan baccinsa bai gano dalilin baccin ba shida baccin dare ma ba kasafai yake yinsa ba bare na safe har ya kai yamma da kyar ya Tashi ya shiga bathroom yayi wanka ya fito ya rama salolinsa sannan ya nufi bangaren hajiya baseera yana tafiya qirjinsa na bugawa da karfin gaske wanda ya rasa faruwar haka. cikin Wani irin Taku na sanyi jiki ya karasa shiga part din da masu aikinta ya fara Cin Karo suna kai Kawo bazakace matar gidan bata nan ba kodayake suma a tunaninsu fita tayi kuma zata dawo . A hankali ya Samu guri ya zauna yana cigaba jin faduwar gaba ,ya kusan minti talatin bai ji motsinta ba dan haka ya mike ya shiga part dinta cike da tashin hankali yake bin d'akin da kallo Kamar ranar ya fara shigowa koina a hargitse nan take gabansa ya cigaba da bugawar da yake , zuciyar ta kaiwa kwaluwarsa sakon daya firgitashi cikin tsananin tashin hankali ya karasa bakin kofar bayi ya kwankwasa Ko tanayi wa Ibrahim wanka ne, sai dai still shiru ya Kira sunanta da karfi sannan a firgice ya tura kofar bayi wayam babu Kowa da mugun gudu ta fito Kamar Wani zautacce ya isa bakin get yana kwallawa mai gadi Kira "sabitu ! sabitu!!! Zuciyarsa na sake shiga garari "tun yaushe matar gidan nan ta fita ?"shiru yayi yana kallonsa yana tunanin amsar da zai bashi Kar ya fadi abinda zai jawo masa matsala da aikinsa bai ankara ba yaji sauka mari daga yatsun alhji Tahir "dan ubanka tunani na tambayeka Ko inda matata da dana sukaje ? "a gigice mai gadi ya rike kuncinsa inda alhj Tahir ya zabga masa mari yana cewa "nidai tun jiya hjy ta fita amman ita kad'ai "ita kad'ai fa kace? "da idanuna naganta ita kadai ta fita gama direban can ka tambayesa ita kad'ai ta fita acikin jar mota . babu wanda ya shigo gidan nan cikin kawayenta Ko yanuwanta ?"ya sake masa tambayr a rude "gsky babu wanda yashigo bayan naxifi shine Kawai ya shigo bayan wani lokaci ya fita sannan itama ta fita sake tambayarsa yayi ka tabbatar da naxifi ne kawai yashigo gidan nan sannan ta fita?" mai gadi yayi saurin gyada masa kai nan take ya juya Kamar zai Kifa ya nufi part dinsa ya soma bincike hatta camerorin gidan an tsadasu sun daina aiki bare yaga wainar daaka toya . wani gumi ya shiga tsatsafo masa hankalinsa yayi mugun mugun tashi wayarsa ya d'auka ya shiga neman layin naxifi kira daya ya dauka cike da ladabi da biyayya " barka da yamma dady?" Ina ka kai min matata da dana ?Tambayar da ya soma yi masa Kenan cikin tsananin tashin hankali naxifi yace "dady bangane nufinka ba ?"Ni rabona dasu tun jiya danazo duba jikin Ibrahim "Kaci nalafar ubanka da tun jiya rabonka dasu, kun kashe min camerorin gida dan kusamu damar aiwatar da nufinku ba to wallahi Kaji na rantse kwana biyu kawai na baka ka dawo min dasu ingansu agidana suna shawagi idan ba haka ba wallahi ka kuka da kanka dan sai na aikaka lahira byn nasa an daddatsa kai yana gama fadar haka ya kashe Kiran yana huci . take gumi yashiga karyowa naxifi ta koina ajikinsa tsoro da matsanancin fargaba suka mamayesa , yasan ya tarowa kansa March dan alhji Tahir zai Iya aikata abinda ya fada mutumin da bai bar dan ckinsa ba to wazai Bari?"da sauri ya Shiga tattara kayan aikinsa ya fito cikin sauri kunnensa manne da waya ...." ********* Bangare tanweer kuwa yau tashi tayi da kurmususun ciwon ciki , ita kad'ai a d'akinta dan mumy da dad basu shigo d'akin ba a tunaninsu bacci take karsu takura mata, sai wajen azahar bacci mai nauyi ya d'auketa, rabonta da cin abinci kirki kuwa tun tana gidan jaguwa, shiru har kusan karfe bakwai na dare bata fito ba yasa mumy ta shigo d'akin kallo d'aya tayi mata gabanta ya fadi ta taba jikinta taji zafi rau a hankali ta dinga shafa mata jiki har ta farka wani irin nauyi taji jikinta yayi mata ta Kasa motsa jikinta ,da kyar da taimakon mumy ta mike ta rakata har bayi ta hada mata ruwa wanka sannan ta fito ta tsaya jiran fitowarta cikin kankani lokaci ta fito ta shirya Yayinda mumy ta jawota zuwa falo ta shiga kitchen da kanta ta daura mata ruwa zafi ta kawo mata ta zauna a gefenta tana mata sannu bayan ta sha ruwan lip ton ta numfasa tace "mumy wallahi bani da karfi juya juya nake gani "to ai kece ki tsaya a duba lafiyarki a hospital kinki kika matsa lallai sai kin fito ai ga irinta Nan "wallahi mumy naji jiki jiya da daddare banyi bacci ba kwana nayi ciwon ciki "shine dan wauta baki bari mun sani ba yanzu da wani abu ya faru dake fa ?" karki Kara min irin wannan ganganci gashin nan har wata katuwar rama kika yi Ina fatan dai yanzu bakya Jin komai "? Ta gyada mata Kai alamun "eh . Mumy ta sake tashi ta kawo mata abinci da kyar ta tura tana kammalawa lokacin mumy ta mike tana fad'in "ki tashi kije kiyi sallah ta amsa da "to" ta wuce d'akinta mumy ta kwashe kayan ta maida kitchen bata tsaya jiran masu aiki ba sannan ta nufi d'akinta dan tayi sallah itama ." Bayan tanwer ta Idar da Sallah wayarta ta janyo daga inda tayi sallahr ta shiga turawa jaguwa Sako. _Idan ma Wani aiki ne ya rikeka why not ka kirani ka fada min zuciyata ta Samu natsuwa ,Ina da kwarin gwiwa cewa lallai kana sona me yasa ka juya min baya ta hanyar sakani cikin damuwa, ba sai na kai karanka gurin Allah ba but ka Natsu sosai kayiwa kanka hisabi akan abinda kake Shirin aikatawa_ Shiru tayi bayan ta tura sakon hawaye na zubo mata akan quncinta wanda take jin zafinsu yau ita soyayya tayi wa Kamun kazar kuku ?" hakika soyayya bata kyauta mata ba tana son wanda bai damu daita ba ..." Tun daga wannan lokaci al'amura suka sake kwance ma tanwer ta rasa kanta ta rasa meke damunta na rashin son kamshin d'akinta da rashin son cin abinci ,hatta turaren d'akinta wari yake mata bata son kamshinsa ga yawon tashin zuciya ga wani ciwon ciki safe da Jiri wani lokaci jikinta yayi zafi dan kanshi Kuma ya sauka batare data sha magani ba duk ba wannan bace matsalarta "me yasa jaguwa yaki d'aukar kiranta duk da ta tura masa sakoni Kashi cewar itace ya d'auka Ko yayi reply dinta , me yake nufi daita ?, shikenan ita dashi sunyi hannun riga ?" shikenan ya mantata arayuwarsa bayan ya rabata da budurcinta ? Kai! kai !! karya ne ba shikenan ba dan dole zai nemeta ko ba yanzu ba domin jikinta na bata zai dawo gareta akwai tarin qaunarta acikin zuciya da gangar jikinsa "wayyo Allah na zan mutu Adnan idanuwana da zuciyata sun gaza jurewa rashinka na yanwanki biyu danayi babu Kai. tunda ta dawo gida take kunshe kanta a d'aki mumy da dad sun rasa gane kanta mussaman rashin fitowarta da walwalarta ko neman abinda zataci batayi nan fa hankalinsu ya tashi suka tasata gaba suna mata kuka "ki fad'a mana maye damuwarki tanweer mu iyayenki ne zamu fahimceki baki da wad'an da suka fi tunda kika dawo baki da walwala baki cin abinci baki komai da kika Saba please ki tausayawa rayuwarmu mumy ta fad'a tana rike yatsun hannunta . dady ma kusan yafi mumy shiga damuwa sai dai shi ya kasa cewa komai domin dai idan ya bud'e baki to Shima kukan zaiyi mata ". Numfasawa tayi tare da sanyawa jikinta jarumta tace "babu komai fa ,atare suka girgiza mata kansu alamun basu yarda ba "Allah mumy idan akwai abinda ke damuna zan fad'a muku kawai dai bana Jin dadin jikina ne yanzu haka Ina treat din kaina da magani malaria ne , inshallahu nan da wasu kwanaki zan dawo daidai ". atare suka sauke naunayen ajiyar zuciya maganarta ta shigesu tunda sun san ba lallai agurin Mai kyau yanfashin suka ajiyeta ba. Ta tsurawa iyayenta Ido tana Jin kamar ta fad'a musu gaskiyar halin da take ciki na soyayyarta da jaguwa amman tana Jin tsoro dan bata san yadda zasu d'auki abun ba, ta dai San duk yadda suka Kai ga qaunarta bazasu ta'ba barin tayi soyayya da dan fashi ba bare har su bashi aurenta , idan ma fa yana sonta Kenan mutumin da bai qaunarta ," kaico dina ni tanwer , ita kanta bata hangowa kanta dacewarsu ba Amman ya ta iya da sharrin soyayya abincin wani gubar wani ita kuma nata qaddarar Kenan soyayya da dan fashi , Allah ka rabamu da muguwar qaddara. "Ameen "taji iyayenta sun furta a lokaci daya sai lokacin ta fahimci a fili tayi maganar Basu kawo wa ransu komai ba dan a tunaninsu saboda rasa budurcinta datayi yasa ta fadi haka sun dade tare daita kafin daga baya duk suka fita suka barta da rukayya ." ******* A yau asabar gidan shiru ba kamar da ba da gidan ke cika makil da mutane dabam dabam Kuma kowanne zaka Kalla fuskarsa cike take da farinciki da annushuwa a baje a falo aci wannan asha duk abinda ake so a daura wannan a sauke daga safe har dare basu da Hutu daga ita har masu aikin gidan a tsaye suke yini saboda hidimar mai gidan da abokansa. a falo ta wuce wasu abokan minister daka zo tun awa uku data wuce ta shiga zuwa dakin minister ,dad na zaune a d'akinsa Shi kadai shiru zuciyarsa nayi masa Saka kala kala tunda yasan anyi wa tanweer fyade ya tattara komai ya watsar,hatta nombobin agent dinsa masu kawo masa mata tuni ya gogesu a wayarsa , mumy ta karaso kusa dashi ta samesa zaune shiru ya rafka tagumi tace "ya ka zauna shiru baka shiga wanka bare ka samu damar fitowa ga jamarka can sun hallara yayi dan gajeren tsaki yace "rabani dasu duk gayawar tsiya ne suzo su cika mutane da surutu marasa amfani ta numfasa tace "yaushe ka fuskanci surutu suke damun mutane dashi "? Yayi shiru "na godewa Allah da ka fahimta hakan dan ada ka makance akansu bakaji baka gani kowa sai su numfashi ya fesar batare dayace komai ba. Ta cigaba da magana to dai ka d'aure ka fito ko dan hira kuyi dasu tunda an rigada an Saba "to shikenan naji jeki kira min tanweer kice ta biyo ta kofar baya saboda su ta mike ta nufi dakin tanweer ta tura kofar alokacin kakarin amai ya fara dibar hankalinta cikin fargaba ta nufi kofar bayi ta Murda ta Bude "tanweer !. Tana durkushe cike da ciki kamar zata mutu kan mumy ya sake daurewa domin bata ta'ba ganin tana kwarara amai haka ba ,ko rashin lfy take bata amai sai dai zafin zazzabi dan haka ta nufota da sauri ta dafata "me zan gani haka tanweer har yanzu malaria ce "? Bata iya amsa mata ba tana tsaye har ta gama kakarin ta kuskuren bakinta hade da fuska ta fito waje batare data kula mumy ba kan gado ta fad'a tana numfarfashi . mumy ta biyota a matukar fusace tasa hannu ta birkitota "bakya Jin Ina Miki magana ne?"nace malaria ce har yanzu take damunki har kike amai haka ?idanunta jajur cike da kwalla tace cikina ke min ciwo "tun yaushe ". "Yau kwana uku shiru tayi kafin daga bisani ta kamota zuwa byn gidansu cikin haske , gabanta na faduwa ta kamo hannayenta tana duddubawa sannan ta gwale idanunta ta duba cikinsu a matukar tsorace ta tambayeta "ke !kina yin alda kuwa ? Tanweer tayi shiru tana zazzaro Ido sai lokaci kwakwaluwarta tashiga caji yaushe rabon data Yi alada a tunaninta wata na uku kenan idan batayi wannan watan ba. Nan take gabanta yayi wata irin mummunar faduwa wanda yasa jikinta ya kamata rawa sai dai cike da dakiya tace "ni wata uku kenan ta k'arasa maganar tana fashewa da kuka "shine dan ubanki ake ta faman ki bari ayi Miki wanki mara kika ki kina so ki haife shege jinin tsinannu ne"? nan fa tanweer ta kideme ta gigice tabbas ciki gareta sai yanzu tunaninta ya hasko mata hakan, koda take gidan jaguwa tana zazzabi amman bai Kai na yanzu ba mumy ta tsura mata Ido jinita na Kara hauhawa da sauri ta juya ta barta tsaye ta nufi dakin dady tana kuka tana salati "Mai akayi ?ya tambayeta cikin tsananin damuwa da tashin hankali"alhaj mun shiga uku ka d'auki tanweer ka kaita asibiti ayi mata abortion yanzu yanzu "abortion Kuma ?"eh abortion dan kuwa wallahi ciki ga tanweer ....." tashi yayi ya mike tsaye tare da fad'in "me ?! Hawaye suka Kara zubo mata a hankali ya koma ya zauna saboda juyan dake dibansa bakinsa na karanta salatin manzon Allah gbdynsu tsit sukayi na tsawon lokaci sai mumy dake zubar da hawaye bai yi auni ba yaga numfashinta na fita da kyar da sauri ya tarairayota zuwa jikinsa Yana Kiran sunanta "Zainab !Zainab !!Dan girman Allah karki Kara min tashin hankali akan Wanda nake ciki ya jawo Goran ruwa ya zuba a hannunsa ya yarfa mata ya cigaba da shafa mata ruw a fuskarta a hankali har ta dawo haiyacinta ta bude idanunta tana kallonsa sannan ta sake fashewa da wani sabon kuka da take Jin radadinsu har cikin zuciyarta Nan take tausayinta yasa hawayen minister suka zubo bakinciki kamar ya Kai mumy lahira "kiyi hakuri ki kwantar da hankalinki Zainab wannan jarabawa ce daga Allah Babu Wanda ya Isa ya Hana Hakan faruwa ,ban son ki cigaba da tsananta damuwa domin zata jefaki cikin mummunar matsayi ki dogara da Allah shine zai magance komai mu ma godewa Allah da qaddara ce ta fad'awa tanweer ba bin Maza take ba. " Aranshi yace Ina ma zan iya goge *kuskuren baya* dana aikata hakika na tafka kuskuren gashi ya shafi yaruwar dilon diyata .Ta goge hawayenta tayi iya yinta ta tashi zaune ta kasa yace karki damu da sai kin tashi yanzu kiyi kwanciyarki ki huta bari na kwaso magunhunaki naga Wanda ya dace ki Sha . Ya mike da sauri wani duhu ya rufe idanunshi baya ganin komai sai wasu taurari dole tasa ya dawo ya zauna Yana furta hasbinallahu wa ni'imal wakil yayi ta maza ya sake mikewa mumy tace "ka zauna karkaje ka fadi ka nakasa bai kulata ba ya fice dan yafi bukatar rayuwarta akan tashi . bai dade ba ya dawo d'akin da kwadon magungunanta ya zauna yana bincikawa jikinsa na rawa Saboda bacin rai Amman haka ya daure ya d'auki kanta ya d'aura saman cinyarsa yana mata sannu ya goge mata kwalla sai daya kwantar mata da hankalin sannan ya mike ya nufi dakin tanweer cikin tsananin tashin hankali. tana kwance tayi ruf da ciki ya tsurawa bayanta Ido daman wannan shine karshen masu halin munafurci irin nasa, karshen mai son zuciya kenan, Kuma duk Wanda yaci bashin Allah sai ga karshensa tun anan gidan duniya ,sannan karshen mai irin halinsa kenan dansani. a yanzu ya gane kuskurensa da yayi tsawon shekaru yana aikatawa a boye ,ya goge kwallan data zubo masa ya kirasa sunanta "tan! Ta juyo a natse tana fuskantashin "Tashi ki shirya muje hospital a cire miki cikin " da sauri ta shiga girgiza masa kai alamun bazata zubar .Wani irin juya ne ya soma dibarsa nan kuma ya shiga furta Kalmar Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun yana maimaitawa cikin haka mumy ta rarrafo ta shigo d'akin adaidaita lokacin da dady yake sake bawa tan umarni "ni dady Abar min abuna ina so ..." "Kina son me dan ubanki ?"me zakiyi dashi ? kina hauka ne Ko kin fara Shaye shaye ne ?"tayi mata tmbyr ajere juya na sake dibarta kafin kace me tuni ta soma yin kasa da sauri tanwer ta sauko daga kan gado suka hadu da dady a lokacin da take kokarin kaiwa Kasa da kyar take fidda numfashi bakinta na rawa tace "tan..! tan !! ki amince a cire cikin ...." Assalamu alaikum yan'uwa barkanmu da wannan lokacin jama'a , ku taimakawa wannan baiwar Allah Mai suna rukayya wacce ta kasance budurwa ce tana fama da ciwon no-no tsawon shekara daya Kenna saboda iyayenta basu da halin da zasu dauki nauyinta yasa brest dinta d'aya fara lalacewa , rukayya tana zaune ne a garin Kaduna a unguwar kanawa tare da iyayenta dan Allah ku taimaka mata saboda Allah da darajan fiyayyen halitta annabi Muhammadu sallallahu alaihi wa sallam ga masu bukatar taimakawa ga account number nan 1438775094 Aishat Abdullahi access bank .Domin Jin qarin bayani a tuntubi wadan nan numbobin 07039569430 07037450698 08059623096 Allah ya bada iKon taimakawa . Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️25 zama jaguwa ya cigaba da yi rike da waya zuciyarsa na zafi da farfasa a qalla ya kusan minti goma yana tunanin maganganunta," bai san me yasa zai damu kansa akan cikin ba , cikin ma da bashi da tabbacin tana d'auke dashi . wani dogon tsaki yaja yana sake kiran layinta , babu 'bata lokaci ta d'auka qirjinta na bugawa fat fat "Ke ni zakiwa wulakacin ? " shiru tayi taki ce masa komai sai dai zuciyarta ke wani irin bugawa da sauri sauri . "har kin isa ki dinga farfad'a min magana son ranki ?" ya sake tmbyrta tare da jan tsaki "har ma da kashe min waya ? "shiru tayi still cikin tsananin tashin hankali tana tunanin abinda zata sake fad'a masa wanda zai sake d'aga masa hankali sai dai bata kai ga tattara abinda zata fada masa ba ta tsikayi muryarsa na dukan dodon kunnenta. "dan kinga ina lalla'baki shine zaki d'auka ko ina jin tsoron ki haifi cikin ne ? "to kar allah yasa ki cire cikin ai cikin ba ajikina yake ba idan akwai shi kenan dan haka ko ki cire ko Karki cire ruwanki sannan matsalarki ce bata Adnan . ba Adnan za'a dinga kwatance dashi ba , sannan ba shi zai rasa mai aurensa ba . aurenki ne dai bazan yi ba kije ki nemi abokin rayuwarki dan ni tuni na amince da zabin mahaifiyata aikin banza Kawai ki jira ki gani idan zan sake nemanki". ya k'arasa maganar yana jan dogon tsaki sannan ya katse Kiran yana fidda wani wahalallen numfashi ,yasa hannunsa d'aya ya dafe goshinsa yana jin zafi da ciwo a ransa, shiru yay na second goma qirjinsa da gangar jikinsa na rawa gbdy sai yaji kimai ya tsaya masa guri daya ya shiga tunanin abinda yayi mata a ganin zuciyarsa bai kyauta mata ba daya farfad'a mata son ranshi dan bata cancaci ya fad'a mata magangun daya fad'a mata ba ,ita din wata aba ce mai daraja da kima a rayuwarsa. amman daya tuna irin maganganun data fad'a masa da irin mugun fatan da tai masa a mintunan da suka gabata sai ya dawo haiyacinsa , komai ya dawo masa daidai, qirjinsa da gangar jikinsa da suka d'auki rawa suka daidaita yaga mai ma yayi mata ai bai mata komai ba . " Bangaren tanwer kuwa maganganunsa sun daki Kunnuwanta sosai sannan sun wuce har cikin zuciyarta, gbdy ya kunno mata wutar damuwar da take dannewa acikin zuciyarta ,Kawai sai ji hawaye yazo idanunta ya fara zuba akan kuncinta, a hankali ta fara rare kuka mara sauti qirjinta na zafi "Allah ka gani ba wai nayi masa haka dan na wulakatanshi bane , "na yi dan na raunata zuciyarsa,na yine ko zai saduda ya zubar da makamansa ya canza rayuwarsa darajan tace bata zubar ba suyi aure ,ashe wata sabuwar maseefa ta jefa kanta ciki tayi maganar a fili tana sheshekan kuka "wayyo Allah ka d'auki raina na huta da wannan rayuwar da nake " wani zafi take a kahon zuciyarta sam ba taji kashi daya na son da take masa ya rugu sai ma qaruwa da son shi yayi acikin zuciyarta , tana sonshi muddin zai aureta zatai confuse din iyayenta akwai hanyoyi da dama da idan ta bullo dasu dolensu su hakura su rungumi nata qaddarar su aura mata shi amman shi kuji abinda yake fad'a mata har ma ya amince da zabin mahaifiyarsa ita ko oho zama tayi ta cigaba da rera kukanta tare da rafka uban tagumi cikin zullumi da rashin sanin madafa ." tana cikin wannan halin rukayya ta shigo d'akin ganin idanun tanwer na zubar da ruwan hawaye yasa ta karasa shigowa d'akin da sauri tana cewa "lafiya tanwer menene Kuma ?" Rukayya ta samu guri gefenta ta zauna ta riko hannuwanta duka cikin nata tana dubanta cike da tausayawa , runtse idanunta tanweer tayi sai ga wasu hawayen sharrrrrr." "wallahi ina cikin damuwa rukayya ,ina cikin tashin hankali na rasa yadda zanyi da wannan rayuwar da nake ciki , komai ya canza min rukayya ina ma rayuwata ta baya zama dawo , "ina ma ban dawo kasar nan ba".. Rukayya ta numfasa tace" haka ne kina cikin damuwa da jarabawar rayuwa tanwer amman kiyi hakuri da sannu komai zai daidaita ,"sannan kiyi kokari ki rage damuwar nan duk da tasan komai dake faruwa daita amman taki fitowa ta bayyana mata . " ki kara imani da qaddara komai ya faru da bawa a rubuce yake bawa bai isa ya gujewa qaddararsa, rayuwar bawa tana tattare da qaddarori ne kawai dai Allah ya bamu Ikon cinye jarabawarmu rukayya ta fadi haka ne dan takaita maganar . "nima ina son na rage tunanin Adnan acikin zuciyata amman na rasa dalili da tunaninsa kullum sai gaba yake , wallahi ina masa wani irin so da bansan ranar da zan daina shi ba , kuma bazan taba fidda raina akanshi ba sai ranar dana ji an shafa fatihan aurensa ta k'arasa maganar tana mai runtse idanunta." "Aure ma zaiyi shine kika zauna kina tunaninsa "? tanweer ta gyada mata kai alamun "eh! "gskiya dai ni aganina ki manta dashi kawai ki cigaba da rayuwarki tunda ma aure zai yi ki manta shi kiyi addua sai Allah yayi miki sauyi na alkhairi . Tanweer ta gyara zama tana kallonta "na fahimceki yar'uwarta zan cigaba da addua na gode da shawarki "to amman banason kina damuwa, tanweer ta sake yin murmushin wanda ciwonsa yafi kuka gbdy kana kallonta kaga damuwa attare daita duk ta fita haiyacinta soyayya ya canza mata rayuwarta muryarta a raunane tace "na gode rukayya inshallahu zan daina . ." Ki kwantar da hankalinki kinji dan Allah karki sake daga hankalinki akansa Ki fara nemi zabin Allah kiyi k'okari kiyi istahara domin neman zabin Allah "rukayya ko ya min wani irin adduar istaharar da zanyi".? "zan koya miki , mu nemi zabin Allah bamu sani ba ko akwai alkhairi atsakaninku idan babu idan kinyi zaki ga komai ya tafi daidai amman Karki yarda ki bari wani yayi miki kiyi da kanki ,zaki iya yi kullum idan zaki kwanta raka biyu zaki yi sai kiyi sallama sai kiyi addaurki ta istahara inshallahu zaki ga cigaba a rayuwarki hatta wannan radadin da kike ji akanshi zaki rage jinsa ." Jiki a sanyaye tanwer ta janyo handbag dinta ta Ciro biro da farar takarda ta mikawa rukayya. ta amsa ta fara rubuta mata adduar "Allahumma inni astakhiruka bi ilmika,wa astaqdiruka bi kudiratika wa as'aluka min fadilikal azim,Fa innaka taqdiru Wala aqdiru,wata alamun wala ahlamu ,Wa anta allamul guyub, Allahumma in kunta tahlamu ana hazal amuru anan sai ki fadi bukatarki sannan ki cigaba,Khairulli Fi dini wama ashi wa akibati amri,Ajilihi wa ajilihi,Faqdurhuli wa yasshirhuli summa barikli Fi,Wa in kunta ta'alamu inna hazal amri sharruli Fi dini wama ashi wa akibati amri ajilihi wa ajilihi,Fasrifhu anni wasrifni anhu,Waqdurliyal khaira haisu kana summa ardini bihi."inshallahu inshallahu tanweer sai kinga komai ya daidai ki mikawa Allah alamirinki zai isar miki wallahi idan Adnan rabonki ne zai dawo da kafafunsa har ma kuyi aure "na gode rukayya inshallahu zanyi ,sun dade suna hira rukayya na deba mata kewa , bata ta'ba sanin zama da mutun guri d'aya yana kawowa rayuwar mutun sauyi ba sai data dawo gida ta iske rukayya , rukayya na k'okarin kawar mata da dukkanin damuwarta tare da bata shawarwari masu kyau ." Da misalin karfe goma na dare kowa ya shige d'akinsa tanweer ta shiga bathroom dinta tayi alwala ta fito ta sanya dogon hijab dinta tare da shimfida sallaya tayi sallahrta raka biyu sannan ta gabatar da adduar istaharar da rukayya ta rubuta mata sannan ta nemi guri ta kwanta akan katifa zuciyarta cike da tunanin Adnan kala kala a hankali wani bacci mai ni'imal ya d'auketa ." Dare ya raba bacci yaki zama cikin kwayar idanun jaguwa saboda zafi biyu sun had'e masa takura masa akan auren hasera da amminsa take so ga Kuma takaicin kin zubar da cikin da tanwer tayi uwa uba tsakin data had'a mashi dashi har yanzu abun nayi masa zafi a zuciya idan ya tuna kalamanta ya kanji kamar ya mutu wai shi ne zai haifi magajin fashi ?" Idanunshi suka cika da hawaye amman ya danne . haka ya wayi gari da rashin bacci shiyasa da gari ya waye yake ta jin kasala ajikinsa. Shigowar Anas yasa ya dan ji dama ya dan mike ya zauna rigingine dan yasan dole zai dawo dashi daidai "mutumina ina fatan dai lafiya ba wata matsalar bace ?" naunayyen ajiyar zuciya ya sauke yace "matsaloli ne ba matsala Kawai ba, sai dai fatan samun sauki daga Allah . "ammi ta matsa lallai sai an saka ranar aurena da haseera karshen watan nan da zara an gama bikin Shafik kenan ,ga matsalar yarinyar nan wai ni tanwer zata wa haka ina bata umarni tana wani butsarewa wai har da cewa bazata cire ciki ba zata haifa ko na kar'ba ko ta Kawo wa ammi," ni ba kaiwa ammi ne ma yafi damuna ba wai ta haifar min wanda zai gajeni a fashi ba sai nayi training yayan wasu ba ,wallahi wannan abu yayi min ciwo ko ance mata wannan sana'ar muna yinta ne dn dadin rai ?" "Kana ji ko muyi magana ta fahimtar juna Allah kuma yasa ka saurarrni ,Jaguwa ya kara matsoshi sosai"me zai hana Anas ka fad'a komai zan saurara dan mafuta yake nema tun kafin komai ya kwabe masa ." "Abinda kakewa yarinyar nan Sam bai da kyau , duk fa kai ka jawo abinda ta fad'a maka ba wai wulakanci tayi maka ba ,sai abu na gaba adnan Kana yiwa yarinyar nan wani so na dabam haka itama tana sonka sosai fiyye da komai irin son da zata iya rabuwa da Kowa nata dan ta rayu da kai hasalima soyayyar da take maka ne yasa ta kasa zubar da cikinka ba wai ina takura maka akan kana son yarinyar nan bane ,sai dai ina son ka sani har abada bazaka daina sonta ba , itama haka . zanyi farinciki idan ka sauke komai ka rungumeta ka aureta , nasan muddin iyayenka sukaje neman aurenta zata yarda ta zubar da cikin duk da shima zubar da cikin babban laifi ne . Jaguwa ya numfasa tausayin kansa dana tanwer ya rufesa tabbas shima ya fara jin wani abu akanta a yanzu ma babu abinda yake gani acikin kwayar idanunshi sai hotunanta , yayi saurin ya bud'e idanunshi da suka kada "kayi hakuri wannan shawarar taka ba abar d'auka bace yanzu agurina kasan komai nawa Koda zanyi aure bazan Iya aurar mace sama da daya ba ," kaga Kenan bazan iya bin zabin Kowa ba sai na mahaifiyata dan haka maganar auren tanwer ma bata taso ba ka bani wata shawarar yadda zanyi ta cire cikin nan dan ko bata samu hanyar kaiwa mahaifiyata ba ta cuceni muddin ta bari dana Ko y'ata sukazo duniya ta wannan hanyar ." "Komai fa muqaddari ne daga Allah amman ka sake lallabata ka gani may be zata yarda "babu irin abinda ban mata ba anas babu irin rarrashin da ban mata ba ingaya maka yarinyar nan taki d'an Karan taurin kai gareta ,anas yayi murmshi yace "zanice ta tarar da muje kai daita duk abu daya kenan " sun dade suna magana akan cikin tanweer a karshe ya tsaida shawarar zai nemota da kanshi ya kaita acire mata cikin ya huta da damuwar dake damun zuciyarsa." ****** Tunda yaran alhj Tahir suka Kawo masa labarin rashin nasarar da suka samu gurin kashe nazifi ya kasa samun sukuni, ranar a zaune ya kwana saboda tsananin tashin hankali addua yake Allah yasa ba hannun Jamin tsaro nazifi ya shiga ba . haka ya raya daren batare daya runtsa ba haka washegari tsumayi yake yaji ta inda za'a aiko masa da sammaci amman shiru kake ji ,haka yayi kwana biyu adaddafe duk ya zube Kamar wanda yayi shekara yana ciwo baya Iya zuwa koina ganin har lokaci babu wani sammaci daga hukumar yansanda ya dan kwantar da hankalinsa . Yau ta kama jumma'a alhj Tahir yaje massalacin sallar jumma'a kai tsaye daga massalacin gidansa ya nufo shi direbansa Sai dai kafin ya karaso get din gidansa wata mota marcende tasha gaban motarsa take direbansa ya tsaya cak cikin tsananin tashin hankali . wasu mutane masu siffar karfi da bai san ko suwaye ba fuskokinsu rufe da bakin face mark sukai attacking dinsu. duniya juyi juyi yau shi akayi attack shi da yake turawa mutane fataken dare yau Shi aka turowa ,hankalinsa bai wani tashi ba a tunaninsa kudi sukazo nema sai dai yadda suka karaso tamkar zakuna suka hau bud'e kofar inda yake zaune a gidan baya suna cewa "fito muje shine yasa cikinsa ya turu ruwa "ya fito suje ina ?"yayiwa kanshi tmbyr a kasan ransa ,amman a zahiri cewa yayi "nasan kudi ne ya Kawo gani ga gidana can tafiyar mintuna kadan zai kai mu muje zan baku duk abinda kuke bukata ni dai ku barni da raina." "ba kudi ya kawomu gurinka ba cewa akayi muzo da kai Idan kaki biyo mu mu d'auki ranka" nan take jikin alhj Tahir ya d'auki kyarma kmr mazari yana zare Ido gaba da gabanta kenan, bai tsaya bata musu lokaci ba ya fito yana gyara babban rigarsa suka tasa keyarsa gaba har gurin matarsu suka saka shi a gidan baya mutun biyu suka sakashi a tsakiyar suka bar gurin aguje.. suna barin gurin direbansa ya fito tare da daura hannuwansa duka saman kanshi yana kururuwa neman d'auki ya bi bayansu sai dai akin banza yayi dan babu wanda ya fito ,daman kuma haka unguwar take duk abinda zai samu mutun da wuya ataimaka masa kuwarka banza barinsa ma haka ." ***** 9:am daidai motar jaguwa ta karaso bakin get din asibitin tanwer , yayi parking nesa kad'an da asibiti yana zaune sai ga direbanta yazo da wata hadadiyar mota Kirar land cruiser jeep sai sheki take . tun daga nesa ya tsura mata Ido fuskarta a had'e tamkar bata ta'ba murmushi ba sai dai yanayinta kamar zatayi kuka tayi masa kyau aini yaushe rabon ya sanyata akwayar idanunshi . driver ya sa kai zuwa cikin hospital din shima ya biyo bayansu , direba bai tsaya akoina ba sai a daidai hanyar da zata Kaita office dinta yayi parking ya fito da sauri ya bud'e mata gidan baya . A hankali ta yunkura ta fito tana jin wani faduwar gaba ......" ta tsaya shiru tana bin haraban gurin da kallo kafin daga bisani ta soma d'aga kafafunta zuwa ciki yayinda driver ya Shiga motar ya tayar ya soma k'okarin barin gurin . Tana tafiya tana sake jin faduwar gaba tare da jin motsin tafiya a bayanta ta tsaya cak ta juyo bayanta a natse wayam babu Kowa sai ita kad'ai sai mutanen Dake kai Kawo ta gabanta ta cigaba da tafiya adaidai bakin corridor da zai Kaita office dinta suka hadu da doctor muyis cike da fara'a ta tsaya suka gaisa yana k'okarin janta da magana ta wuce ganin fara'a a fuskarta yau yasa shi jin sanyi aranshi dan haka yabiyota abaya har ta karaso bakin kofar office dinta bata daina jin faduwar gaba ta tsaya tana k'okarin bud'e jakarta ta ciro key Dr muyis ya amshi jakar hannunta dan ta Samu damar bud'e kofar a tare suka Shiga ya maida kofar ya rufe batare da yasa key ba . Ya ajiye Jakarta akan makeken table din dake office din ta zagaya ta zauna shima ya samu guri ya zauna suna fuskatar juna office din ya dauki shiru na minti goma sannan ya fara magana zuciyarsa na rawa dan fargaba. "jiya dr Safina bata fad'a miki sakona bane ?" sai da tayi jim sannan tace "sakon me Kenan ?tayi mgnr batare da ta d'ago ba. ya gyara zama yana sakar mata murmushin sai lokacin ta d'ago ta dubeshi suka had'a Ido "ya'akayi Dr muyis ?"yace "babu komai Kawai so nake muyi hira "ta sauke numfashi tana cewa "Ai yanzu ba lokacin hira bane lokaci ne na aiki zai fi kyau ka kama gabanka kaje kayi aikin gabanka" ta maida Kanta ta sunkuyar tare da numfasawa. "nasan kin fahimci wani abu akaina , ta sake d'ago ta dubansa tace "ban fahimci komai ba idan akwai wani abu ka sanar min ina da tarin ayyuka a gabana ya sauke numfashi yace "nasan kin fahimci yadda nake sonki Ko?"ta numfasa sai dai bata ce uffan ba "wallahi ina sonki tanweer kuma da aure ta runtse idanunta tausayinsa ya kamata tayi sauri ta bud'e idanunta a sanyaye take cewa" kayi hakuri kayi addua Allah ya sauya maka wata dan ni zuciyata tayi nisa a soyayyar waninka inshaallah nan kusa za'a shafa fatiha "inshaallahu Ke rabona ce bata Wani ba ba kuma zan hakura ba har sai an shafa fatiha wanda nake fatan da ni ne "to wannan kuma yana ga Allah domin shi Ke shirya yadda yaso amman dai ina maka fatan samun wacce ta fini domin Ko da zan zamo mallakinka gangar jikina Kawai zaka rayu dashi amman zuciyata baza ka taba galaba akanta ba ". Ya gyara zama yana kallonta "shikenan na fahimceki amman fa bana jin zan hakura dake ki bani dama mu dinga zantawa koda kuwa a office ne kafin nasamu matsayin zuwa gida . ta kallesa sai ma ya bata dariya "kaje ka nemi mata tun kafin a fara kiranka da gwaro dan nasan shekarunka sun kai hamsi ta k'arasa maganar tana murmushi "ki bari na rasa wacce nake so tukun na sai na rufe ido na kwashi Ko wacece inyi maneji "no karkayi haka ai ita rayuwa .." turo kofar office din akayi tare da shigowa ya katse mata maganarta aka maida kofar office din aka rufe garam cikin zafin nama da zafin zuciya . a natse ta d'ago zuciyarta cike da mamaki rashin neman izini da ba'a yi ba kawai idanunta ya sauka akan jaguwa tsaye ya soke duka hannuwansa ciki aljihun wandonsa ta gaba ,ya balain kafeta da rikitattun idanunshi yana jifanta da mugun kallo , yayinda take zuciyarta ya soma bugun tara tara ganin yaki dauke idanunshi akanta yasa ta sunkuyar da Kanta Kasa sannan ta cigaba da duba file din data fara aiki akansa sai dai gbdy komai nata ya tsaya dan batayi tsammanin ganinsa ba ji tayi kmr an zari wani abu ajikinta " me ya Kawo Shi gurinta ?" tayiwa Kanta tmbyr da babu mai bata amsa sai Shi . Dr muyis ya juyo a hankali ganin Kowa ye ya shigo babu neman izini ,shima sai da gabansa yayi mugun bugu da karfi ganin ingarma nmj tsaye sai dai cikin kamala yake sanye cikin bakaken kaya har facing cap dinsa da takalmin kafafunsa da agogon dake d'aure a tsintsiyar hannunsa , ya juyo a hankali ya dubi tanwer fuskarsa da alamar tmbya "dr muyis nayi bako ka dan bamu guri ". "okay my tanwer zan dawo zuwa anjima mukarasa mgnrmu ya mike tsaye tare da juyawa ya mikawa jaguwa hannu amman kememe yaki bashi hannu illa kallon hadarin kaji da yayi masa yana yatsina face, dr muyis yayi mamaki active dinsa zuciyarsa cike da damuwa ya d'aga kafadunsa ya bud'e kofa ya fita . kusan minti biyar shi bai fita ba sannan shi bai karaso inda take ba, dan haka ta mike tsaye da zumar bar masa office din idan ya gaji yasan inda dare yayi masa ta gefensa tabi zata wuce cikin zafin nama yasa hannunsa daya ya dawo daita ya tsayar daita a gabansa batare daya ce mata komai ba ya tsura mata rikitattun Idanunshi masu bugar mata da zuciya ....." wani yanayi mai tsarkakiya da wuyar fassarawa ya ziyarci gangar jikin duka masoyan guda biyu a bangaren tanwer tsantsar soyayyar da qaunar jaguwa ne yake bin dukkan ilahirin sansar jikinta ,ji take Kamar ta mutu ta huta akan wahalar da take sha akansa . " Shim abinda yake ji Kenan a sansar jikinsa ji yake Kamar ya zarta dukkan maza sa'a a duniya data makance akanshi, sun shiga wata duniya wanda ma'abota so da shauki ne suka san zakinta a hankali yake Jin qaunarta na sake huda zuciyarsa yayi taku biyu ya had'eta da qirjinsa yana fidda wani wahalallen numfashi.." saurin dauke numfashi tayi tana so shi kamr ranta ita Kanta tana mamakin zazzafan soyayyar da take ma jaguwa mai tafiyar da dukkan wani motsi da bugun zuciyarta da numfashinta . yadda soyayya Ke walagigi da zuciyar tanwer haka ne yake faruwa da zuciyar jaguwa a sukwane ya motsa lips dinsa ",waye wancan mutumin daya tasaki gaba kamar zan ciyeki "? ya k'arasa maganar cikin zafin rai ." Shiru ya biyo bayan tambayarsa dan bata jin zata iya bashi amsa idan tace lallai sai ta bud'e bakinta to kuka ne zai biyo baya ta juya a hankali zatabi ta gefensa hannunsa ya kai ya rike tsintsyar hannuta gam ya karasa gaban table dinta ya d'auki handbag dinta ya makala mata a kafad'a ya soma tafiya daita har ya fito daga cikin office din magnata take son yi amma bakinta ya kasa furta komai illa jikinta dake wani irin rawa sakamakon had'uwar da jikinsu yayi , bai tsaya a koina daita ba Sai a inda yayi parking din motarsa ya bud'e mata gidan gaba ya Sanyata ya rufe ya zagaya ya Shiga ya tada motar ya bar haraban hospital din." Sosai yake gudu akan titi batare daya Kalli inda take ba ,itama bata Kalli inda yake ba idanunta na kallon gefen titi ,dan cija lips dinsa yayi yaso tayi masa mgn amman yaga ta sharesa saboda taurin kai irin nata dan haka bai yi mgn ba shima ya yatsina fuskar ya cigaba da tukinsa sunyi tafiya mai nisa still bata juyo tace masa ina zai Kaita ba har ya karaso bakin get din gidansa yayi hon aka bud'e masa get ya shiga da motarsa ya k'arasa inda aka tanada domin ajiye motoci yayi parking sannan ya kashe motar ya bud'e bangaren da yake a hankali ya fito ya zagayo side dinta ya bud'e mata kofa ya tsaya yana kallonta muryarsa a kasalance yace "fito ! "Na fito nayi me ?" sai lokacin tayi mgnr cikin karfin hali da dakiyar zuciya . "Bansani ba kuma Karki kara bani irin wannan amsar Oya fito" .ya fad'a yana zabga mata harara kin fitowa tayi ta makale handbag dinta ta cigaba da zama tana girgiza masa jiki tana yatsina fuskar . on-expecting taji ya sunkuceta ya fito daita ya shiga cikin gida daita suna shiga babban falon gida ya sauketa yana cewa "daman abinda kike so Kenan jikina ya hadu da jikinki gashi nan nayi miki abinda kike so ." Ta kallesa idanunta cike da bacin rai ta rasa me yasa yake mata haka "ki samu guri ki zauna doctor na zuwa ta duba min lafiyarki idan aka dubaki baki dauke da ciki sai kinga yadda zanyi dake a gidan nan duk sai na fanshe d'aga min hankalin da wahalar dani da kikayi". still dai bata ce uffan ba sai tagumin da tayi cike da zullumi abinda zai mata . Byn minti shabiyar sai ga doctor tayi sallama ya bata umarmin shigowa ta shigo suka gaisa da jaguwa Kawai dan ita tanwer Ko kallon inda take batayi ba . ya mike tsam ya k'arasa inda tan take zaune cikin tashin hankali ya riko hannunta cikin nashi batare daya ce Mata komai ba ya fara tafiya doctor na biye dasu Abaya yana mata bayani abinda yake bukata tayi masa har cikin bedroom dinsa suka shiga ya zaunar da tan sannan yaja ya tsaya tare da rike kugunsa da hannun daya yayinda dayan hannunsa Ke qirjinsa yana shafawa a hankali . Doctor ta ajiye kayan aikinta ta kalli tanwer sannan ta mika mata wata karamar roba "ki shiga bathroom kiyi fisari aciki ki Kawo". kin amsa tayi sai da jaguwa ya maka mata harara sannan ta amsa ta nufi bayi bata jima ba ta fito ta mikawa doctor roba ta samu guri ta zauna tana mamakin karfin halinsa da rashin tsoronsa . Doctor ta gama duba fitsarinta ta d'ago ahankali tace "bata dauke da komai idanunshi ya zuba mata yana mata kallon tsab cike da bacin rai take hantar cikinta ya soma kadawa dan irin kallon da yake mata babu sausauci irin wanda za'a iya wa mutun dukan mutuwa ne muryarsa can kasa "yace ni zaki yaudara ? " sanya kwayar idanunta dake cike da ruwan hawaye tayi cikin nasa muryarta can kasa tace "bagane yaudara ba dan d'aukar ciki na d'auki cikinka na tsawon wata biyu kuma naji ciwon rabani da d'ana Ko y'ata da akayi domin bansani ba Ko iya abinda zai zama rabona Kenan, abinda ma baka sani ba cikin yanbiyu ne ta k'arasa maganar tana zubar da ruwan hawaye "wallahi cikinka ya zauna ajikina bani da zabin da wuce ciresa shiyasa nayi , wannan likita ce ka d'auketa dani muje hospital dinsu tayi min scan tabbas zata gane ciki ya zauna a mahaifa haka zalika zata gane a min abortion , me ye amfanin bani da ciki nace ina dashi ?" Likita najinta ta cigaba da had'a kayan aikinta "me yasa baki fad'a min gsky ba cewar kin zubar kika dinga wahalar dani har da mun mummunar addua ?"bata ce komai ba illa kukan da take sosai , doctor tace "yallabai ni zan wuce ".okay zaki Iya tafiya ki tura min account number dinki "to na gode Sosai tasa kai ta wuce .. Ya tsura mata Ido yana kallonta kmr ranar ya fara ganinta qirjinta shi yafi komai daga masa hankali dan riga da siket ne sanyi ajikinta rigar ta dan matseta daga sama Sai mayafi baki data yafa akafadanta fargaban da take ciki yasa bata juyo ta rufe gaban rigar ba Cike da natsuwa yake tahowa inda take zaune ,saurin juyar da Kanta gefe tayi Kamar bata San ya karaso gurin ba ,ya matso ta sosai Kamar zai shige jikinta "yanzu kina kuka ne dan na d'aukoki Ko kuwa dan kin cire cikin da zai zame mana damuwa arayuwarmu ne"? "duka !"ta fuskanceshi sosai sannan ta cigaba "Kukan duka nake yi dan ina son abuna ". ya kwabe baki yana mata wani kallon kasan Ido aranshi yace ina ai lalacewata bata kai na barwa zuriata dan gaba da fatiha ba amman zahiri cewa yayi "tunda kina bukatar haifar min da Ko 'ya ki shirya Ko a yanzu sai na sake miki wani cikin "a mutukar firgice ta tsareshi da Idanunta "yes idan kina bukata sai na baki wani baby ".ya k'arasa maganar yana shafa saman kafarta da tafin kafarsa wani irin abu taji ya tsarga jijiyoyin kafafunta da sauri ta janye kafafunta tana girgiza masa kai alamun" a'a .! Ya d'aga kafadansa "shikenan tunda baki so ya fad'a yana zare mayafinta had'e da ajiyewa a gefe ya durkusa a gabanta yana shafa wuyanta zuwa saman qirjinta wani irin zirrrrrr ........"taji a gbdy ilahirin jikinta hankalinsa ya tashi mutuka sha'awarsa ta motsa tundun dukiyar fulaninta sai sheki suke suna sake kuno masa wutar shaawarta tun daga wuyanta ya fara shafata yana cewa "sam wannan shigar batayi ba tanweer Kalli tundun qirjinki a fili a haka ne kika yarda wancan Katon banzan ya sanyaki gaba duk ya gama kare musu kallo wama yasani Koya taba duk da shaukin da take jin yana zirayar sansar jikinta hakan bai hanata bare masa baki ta fara kuka ba "Allah ya sani qirjina a rufe yake alokacin bai ga komai ba bare ma ya kai hannunsa jikina ni din ma ba irin wadan nan matan bane , ina kare kima da darajata . " na sauraresa Kawai dan na kwantar masa da hankali saboda na Lura yana mutuwar so .... "shiiiiiiii .."ya d'aura lips dinsa akan nata Suna fuskantar juna tare da shakar numfashin juna gbdy suna jin bugun zuciyoyin junasu haka zalika suna jin yadda numfashinsu Ke gauraye da juna wanda yake sake hadda musu bugun zuciya " "Ban tmby ko yake miki ba amman kisani ina da masefaffen Kishi bana son Kowa yayi miki mgn bare kallon surar jikinki , daga yanzu ki dinga suturta jikinki kina shiri Kamar matar aure idan kikayi haka babu wanda zai kalleki bare ma yayi miki mgn . "duk wanda ya kalleki haka hakika ya cuci wanda zai aureki a bayyane yake mgn batare daya sani ba "kayi hakuri Allah ba da wata manufa na kulasa ba sai lokacin ya dawo haiyacinsa ya fahimci a fili yayi mgnr "shiiiiii" ya sake furtawa yana rufe mata baki da lips dinsa a hankali yake lasar bakinta zuwa qirjinta a karshe ya zarce da kising dinta Wani irin kissing dinta yake kmr mayunwacin zaki tun tana jurewa har ta kasa ta fara mayar masa da martani ganin dukurso bazata kai su ba ya janyota suka fad'a saman gado dan itama lokacin babu abinda zata Iya tabukawa Kanta dan jikinta ba karamin mutuwa yayi ba ya kwantar daita ya haye Samanta ya cigaba da sarrafa bakinta a hankali taji yana rabata da kayan jikinta , nan take ta dawo hankalinta dan bazata taba manta wahalar data sha gurin cire ciki ba ,ta zuba masa Ido tana jin Wani zallar bacin rai na ratsa lungu da sako na gangar jikin a hankali Kuma hawaye ke bin kuncinta ta ina zata fara irin wannan rayuwar da yake bukata daita ,yayi mata ciki ya nemi ya wulakantata yanzu kuma yana k'okarin morar jikinta ta ina zata fara irin wannan rayuwar kaskanci ?" "wallahi bazata Iya abinda yake da muradi ba "yanzu na sake tabbatarwa kaina da baka qaunata Adnan kai tsaye kake nuna min manufarka akaina jikina kake so idan ka gama mora na dawo abar wulakantawa agurinka wallahi bazan yarda da irin wannan rayuwar rashin mutunci da rashin sanin ciwon kan ba ta furta a fili tana dukan qirjinsa da dukkan hannunwanta. a natse ya bud'e idanunshi da suka rikide ya zuba mata "wato tunaninta Kenan yana son ya sake kusantarta ne ,wallahi har cikin zuciyarsa bashi da muradin sake keta mata haddi ,ga mata nan burjiki a gari da wanda suka fita da wadan da tafi idan yana so har gida za'a Kawo masa. shi ne dai yanzu bai raayinsu Ko Zahra da yana raayi Zai dawo daita rayuwarsa sbd kullum garin Allah ya waye sai ta kirashi baya d'auka yanzu ma abinda yasa ya taba jikinta Kawai rage zafi zai yi daita dan wani irin sha'awa ce ta taso masa ya manta when last yaji haka. a halin yanzu baya Jin shaawar kowace mace sai ita A hankali ta soma k'okarin mikewa ta hanyar kai hannunta qirjinsa har tayi nasarar zamewa ta sauko daga sama gadon tana mayar da kayanta har ta gama sakawa bai ce uhmmm bare uhmm yana zaune yana kallonta tasa hannu ta d'auki Jakarta ta juyo da sauri ya duro daga saman gadon ya fizgota nan take ta zube saman faffadan qirjinsa sakamakon fizgota da yayi ya rungumeta tsam tsam ajikinsa yana busa mata numfashinsa . nan take qirjinta ya shiga dukan uku uku tayi yunkurin barin qirjinsa taji ya sake rungumeta very tayt idanunshi a lumshe kamar yadda nata suke dukkaninsu suna jiyo bugun zuciyar juna dake bugawa fiyye da Kaida, sannu a hankali suka fara Jin Sakala a sansar jikinsu gbdy ya kashe mata sansar jiki da duk wata gaba , yana cigaba da sarrafa sansar jikinta cikin wani irin salo dan dole ta sakar masa. jikinta tana sauke wahalallen numfashi ..." Bazan ce karku daina fitar min da novel ba ku cigaba na gode sosai. Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number +234 703 534 8686 alert domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu a number MTN , domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️26 Ahankali ya kai bakinsa daidai saitin kunnenta ya saukar mata da nishinsa a kunne , muryarsa a kasalance ya fara magana kamar mai koyon magana Ko irin wanda aka tilasta masa "am sorry ba abinda kike tunani bane bani da niyyar cutar dake ." nan take taji wani sanyi ya ratsa sansar jikinta maganarsa ta balai kashe mata jiki da zuciya. , tsigar jikinta dake kwance suka tashi yrrrrrrr taji wasu abubuwa na bin jijiyon jikinta masu kama da shocking . Ta dan yi baya kad'an tana sauke numfashi da kyar dan bazata iya cigaba da jurar abinda yake mata ba, ya tsurawa fuskarta Ido yana kallon baiwar kyawun da Allah yayi mata . Kallon da yake mata yasa ta kasa kwakwaran motsi sai numfashi take janyowa da kyar tana saukewa , taku biyu yayi ya sake had'eta da qirjinsa babu yadda ta Iya ta koma tayi luf a lafiyayen qirjinsa saboda duk ilahirin jikinta ya rigada ya mace sai numfashi take saukewa da kyar . ya runtse idanunshi yana jin yadda zazzafan soyayyarta ke bin jijiyon jikinsa suna aikawa kwallawa da zuciya sako na musamman "kin zama rayuwata tanweer lokaci guda kin rusa min burina da komai nawa , babu abinda zuciyata ke muradi a yanzu kamar ki zama tawa ta har abada farincikinki ya zama nawa, damuwarki ta zama tawa ya fad'a a kasan ransa yana sake sauke numfashnsa a kunneta . da dabara yayi kasa da zip din rigarta zuwa kasa sai ga rigar ta bar gangar jikinta tayi kasa ta saura daga ita sai bra, saman brest dinta dake cike bammm da qirjinta suka bayyana suna tsokano masa wutar shaawarta mai tafiyar da hankali da ruhi . a hankali ya balle bra dinta ya zare yayi filinging dashi a kasa take komai ya sake kwance masa , ya runtse idanunshi da sauri ganin tsayayyun brest, yaushe rabon ya gansu haka?" tun lokacin daya kusanceta bata haiyacinta , gbdy ya rud'e ya sake fita haiyacinsa . ajiyar zuciya ya sauke sannan ya bud'e idanunsa fesss yana jin wani irin ajikinsa gbdy tsigar jikinsa suka mike kmr yadda nata sukayi . d'aukarta yayi cak ya nufi kan bed dinsa daita ya Kwantar daita kallonta ya sake yi , ita kuwa tayi saurin runtse idanunta gam jikinta na wani rawa tana son dakatar dashi abinda yake mata amman ta kasa saboda ita Kanta tana jin dadin abinda yake mata din har bata son ya daina ." Shi kuwa kallonta ya cigaba da yi ,cikinta da mararta a shafe suke Kamar bata cin komai , qirjinta a cike bamm ,yayinda kasan keda fadi, kan cibiyarta mai d'aukar hankali wani irin shape gareta mai tafiyar da hankali da ruhi ,hannunsa ya kai ya shafa tsakiyar qirjinta zuwa cibiyarta ,yana shafawa yana lumshe Ido yana sauke wahalallen numfashi da sauri sauri . ya d'aura hannunsa d'aya a Saman brest sai da wani shocking ya kamashi dan har dan zabura yayi yana furta "oh my god ". Allah yayi miki baiwa tanwer ina son mace mai irin shape dinki ya fad'a yana rankwafowa jikinta. tayi saurin kare qirinjita da hannunwanta duka. A hankali ya zare hannunwanta ya maida nashi yana murza nipples dinta very slow ta yadda zatai enjoy kana yana busa mata iskar bakinsa ,Kukuwa ta fara yi da numfashinta dake Shirin guduwa ya bar gangar jikinta . A hankali ya cigaba da murza nipples dinta yana sauke ajiyar zuciya, ya lumshe idanunshi yana k'okarin zaro harshensa ta juya masa baya "please ka barni haka zan mutu ." Numfashi ya sauke ya tattaro gbdy zuwa jikinsa, hannuta ya sauka akan nipples dinsa saurin dauke numfashi yayi yana jin wani irin felling dinta na bijiro masa ." Sosai ta takure ajikinsa tana cewa "Adnan ka barni haka please ,Idan ka cigaba komai zai Iya faruwa , tsoronsa ya shigeta , ganin yadda ya saka mata karfinsa ya matseta gam ajikinsa yana kishing dinta da romance dinta gbdy ya fita haiyacinsa idanunshi sunyi jawur shiyasa duk ta sake rud'ewa ta kidime tana cewa "karka wuce haka dan Allah , ni Kama barni haka . " Da kyar ya fixgo mgn "babu abinda zai faru ya fada yana d'agota daga jikinsa yana lasar tsakiyar qirjinta "wasa kawai zanyi dake bazan yi komai ba I promise you "ya k'arasa maganar yana mata wani slow kiss mai ratsa sansar jikinta . Gbdy ya gama rud'a mata jiki da salon wasaninsa yana sake matseta tsam kmr zai rabata gida biyu ,dukan bayansa ta fara tana Kiran ya barta amman ina yaki sai daya murzata son ranshi tare da bata zafafan kissing ta koina a sansar jikinta kafin daga bisani ya barta ya mayar mata da kayanta ya kwanta a lamo a saman cinyoyinta yana shafa cikinsa zuwa mararsa dan daga Shi sai dogon Wando. shiru tayi tana kallonsa tana busa masa numfashinta komai nashi mai kyau ga nipples dinsa masu kyau ,zasuyi dadin murzawa , gbdy qirjinsa alamar karfi ne , kana ganinsa kaga ingarma nmjn duniya . a hankali ya mirgina ya kwanta yana sauke wahalallen numfashi abu biyu ne Ke dawainiya dashi , yunwa da kuma muguwar sha'awa . kallonsa ta cigaba da yi idanunshi a runtse ,a hankali ta rarrafa ta kwanta ajikinsa "meke damunka?" tunanin me kakeyi "? tayi masa tmbyr a jere sannan Kuma a shagwabe " "ina jin yunwa " ya tsinci kanshi da furta mata haka ,kana ya mike ya zauna sosai ya jingina bynsa da abun gado , kwanciya tayi ajikinsa "me zakaci ?" "Komai na Samu zanci ya fad'a yana shafa laulausan sumar Kanta , ta juyo ta kifa gbdy ajikinsa suna fuskatar juna, gbdy ta nannade ajikinsa shi kuma sai numfashi yake fitarwa da sauri sauri yana shafa jikinta . A sanyaye ta mike zata tashi ya dawo daita "ina kuma zuwa?" " zanje na girka maka abinci " ya girgiza mata kai "Karki wahalar da kanki zan sa akawo yanzu me zakici ?" Ta shagwabe masa fuska kmr zatai kuka "saboda kana tunanin ban iya abinci ba Ko ?" Girgiza mata kai ya sake yi "no ba haka bane diyar minister kamarki bata saba aikin wahala ba " "babu wani karka zolayeni ya ciza lips dinsa yana dubanta " Idan ba haka bane ka barni nayi maka ".ya d'aga kafadunsa alamun taje ta sauko ta fita daga d'akin tana tafiya Kamar ana tsomata acikin ruwa jijiyarsa tayi wani mikawa ta cika wandonsa ya kai hannu yana shafata dan ta koma ta kwanta . ta nufi kitchen ta bud'e duro ta d'auki tukunya ta wanke ,ta duba abubuwan da zatayi amfani dashi sauran wanda ta bari ne a gidan, ta hada komai ta d'aura akan gas tana tsaye rike da taliya ,ya shigo ya amshi taliyar hannunta ya karya ya zuba cikin tukunya . ta tsaya tana kallonsa tana sauke ajiyar zuciya murnushin ya sakar mata ya jingina bayansa da fridge Yana sakar mata murmushin gefen baki . ahankali ta matso Inda yake tsaye har suna Iya jiyo numfashin juna, ta Kai hannunta zuwa fuskarsa tana shafa gashin dake kwnace , yayinda idanunta ke cikin kwayar idanunshi ta sakala hannunwanta ta zagaye wuyansa tana jin wani sanyi dadi na ratsata. babu abinda tafi qauna Kamar kissing dinsa tana mugun jin dadinsa, uwa uba laulausan harshensa yadda take jin dadin sa yafi komai dake cikin duniya ta sake narke masa sosai ta kamo lips dinsa na kasa tana tsotsa tana fitar da wani numfashi wanda yake cike da tsantsar shaawa "you need sex tanweer? "ya fad'a yana matso daita jikinsa sosai ya cafki lips dinta girgiza masa kai ta fara alamun "a'a! Shima kanshi ya shiga girgiza mata alamun tana so, dan so tana so amman bazata iya mallaka masa Kanta ba ,sai sunyi aure , tsotsan bakinta yake Kamar zai ciye mata baki . sai da suka sake kwashe mintuna suna romancing din juna cike da tsantsar so da kulawa sannan ta zare jikinta ta juya tana k'okarin duba abinda ta d'aura Spoon din juya abinci ta dauko ta wanke ta soma juyawa gbdy kitchen din ya had'e da kamshin girkinta bayanta ya dawo ya tsaya tare da gyaran murya "bari muga idon abincin anya kuwa tanwer byn taliya da indomi akwai abinda kika iya girkawa ?" ta kwabe masa baki " Allah na Iya girki bama Zaka samu maccen data fini iyawa ba" ta fad'a tare da jiyowa tana maka masa harara soyayya ,ya dan yi murmushin gefen baki yana kallonta idan Kuma naci bai yi dadi ba fa?". "Kayi min duk abinda kaga dama , Allah Ko yarinya ai kinsan haduwar babu tausayi". tayi murmushi tace "haba duk wannan kukan Wasa ne dan ka barni ,kama daina wani jin kai Wani mai karfi ne. Ya sake yin murmushi "haka kika ce ?"to shikenan bari naci naji idan irin wacce kika taba dafa min ne ranar da naje gidanku zakiga yadda zanyi dake ." Ta d'aura hannunta a kafad'ansa "to ai bakaci wannan ba ?" "Ya za'a yi Kisan naci tunda kina cikin uku bala'i ya fad'a gogo brest dinta da kafadansa . "Ina sonka Adnan " ban samu damar yin soyayya da Kowa ba Sai kanka " naji !. "kace kana sona "nace ! "kace me ?" Ya zuba mata Ido ya kasa kifta idanunshi yana jin zallar qaunarta na tangaliliya dashi . "Uhmm Ina jinka ka fad'a min cewar kana sona "dan Allah ki bar wannan marayan yaji da rayuwarsa dan.." tayi saurin rufe masa baki "karka sake kirankanka da maraya dan kai ba ....." Saurin katseta yayi ta hanyar cewa " kinga zuba min jagwalgwalo da kika dafa muci Muji ya fad'a tare da komawa parloursa. bai dade da zama ba ta shigo hannuta rike da plet da spoon ta ajiye akan tablet din gabansa "Bismillah .! "Bari muci abincin manya muji ta yatsina fuskar ta k'arasa inda fridge dinsa yake ta dauko masa ruwa da fearless ta ajiye a gefen plet din abinci ta Samu guri ta zauna akan kujera tana fuskantashin ,gbdy yau ya sake sauyawa mata sosai tunda gashi har da janta da barkwanci ,shi da magana ma dole yake yinta. tana kallonsa ya kai spoon bakinsa yana kashe mata Ido d'aya ,da Ido ta tmbyesa Ko abinci yayi dade . Ya dage kafadunsa yana cewa "babu laifi ya dan yi kad'ai dan haka hukuncinki ma kadan ne . Wani kallo tai masa mai isar da sakon soyayya ,da hannu yayi mata alama ta taho garesa, babu mutsu ta yunkura ta mike ta iso gefensa ya dan matsar da table din gaba ya Kamota ya zaunar daita akan cinyarsa ya soma bata abinci a hankali ya dinga bata tana ci "to kai baka ci Ai byn sbd kai na girka ". "na Koshi ne nifa taliya ba abincina bane Kawai dai dan naga ita kika yi niyyar girkawa shiyasa na barki . Suna gama ci ta kwashe komai ta kai kitchen da har zata barshi tayi tunanin zai iya ce mata kazama dan haka ta wanke komai datai amfani dashi ta dawo tana cewa "Bari nazo na wuce "ya janyota jikinsa ya matseta "tun yanzu ? "Wallahi akwai ayyuka a gabana ka daddakoni ,bai iya bata amsa ba ya kamkameta tsam ajikinsa Yana k'okarin had'e bakinsu guri daya, ta kallesa Kawai sai ya tsinci kanshi da jin kunyarta "saboda shi kansa yasan yau dai yayi mugun naci akanta kmr Wani maye , daman kuma shi masoyin shan baki ne ,da hanashi shan baki gara an hanashi sex, zai iya hakura da sex ya kwana shan baki da romance idan kuma ya samu duka to shikenan abu yayi masa kyau ."Suna makale da juna bakinsu a had'e suna tsotsar bakin juna anas ya banko d'akin ya shigo yayi wani irin ihu ya fito da gudu yana girgiza Kai yana cewa "kai Adnan akwai dan iska mutu wani irin reno ya dinga Koya mata masu wuyar bari lokaci ya tafi sosai suna makale da juna Sallah ne kawai ke tayar dasu ,yana Jin kamar ya sake saceta babu wanda ya sani ,gbdy tana gigitashi da rayuwarsa tana bacci ya dauketa ya janyo bargonsa ya lullubeta yana k'okarin saukowa daga kan bed Anas ya shigo ya girgiza kai " Kai fa dan matsala ne sai safa da marwa kake wa mutune "wai dan karka sake yin barna ne ka dawo kana nadamar Karya. Jaguwa ya juya ya kamkame tanwer ajikinsa Ina matukar son kasancewa dake , wallahi yau da bazan Iya bacci ba , kaji yadda jikinta yake fitar da wani kamshi ?"Kai dai ka sani munafuki kaki ka saki jiki kaji dadin rayuwarka ,babu rayuwa mai dadi kamar na aure .."yanzu dai tashi yarinyar mutane ta wuce gida dare fa yayi Ko da yake ai ba'a tashin mai ciki a bacci ,"waya fa fada maka tana da ciki tuni an cire an wuce gurin to dan Allah ka tashi yarinyar mutane ta wuce gida naji,je daga waje please " "Kasan Allah bazani koina ba jaguwa ya d'auki pillow ya jefa masa hayaniyarsu ta farkar daita, ta zabura ta mike zaune tana murza Ido "yauwa gara da kika tashi dan wannan da alamun bai son ki tafi ki barshi ya k'arasa maganar yana fita . Bata uffan ba ta shirya idanunta a kumbure "muje please ka maidani gida " ya mike d'auki rigarsa ya saba a kafad'ansa suka fito zuwa haraban gida ana saka rigarsa ya gyara zaman wandonsa ya bud'e mata gaba ta shige ya tada Mota mai gadi ya bud'e masa ya fita "wannan rayuwar ta neman Mata ce Kawai ta Bata ka Allah yasa ka gane .' Har cikin estate dinsu ya shigo ganinta yasa aka barshi ya Shiga daf da kofar gidansu yay parking "munzo sauka Ko ta fita na qara gaba, shiru taki fitowa dan haka ya fito ya zagayo ya bud'e mata ta fito da kyar ,dan jin jikinta take wani iri . tana fitowa da idanun mahaifinta taci karo dashi yana tsaye a bankoli , jiki a sanyaye tai masa sallama ta fara daga kafafunta yayinda jaguwa yaja motarsa ya Kara gaba har ta karaso daf da gida idanunshi na kanta qirjinsa na wani dokawa har lokacin tsaye yake yana mata kallon daya fi na mamaki cikin tsananin fushi ya juya zuwa cikin gida naunayen ajiyar zuciya ta sauke sannan ta shiga gidan ta karamin get . Tana shiga falo mumy ta zabura ta mike "daga ina kike ?" "Mumy uhmmm ammm ..." "Dakata fara bani amsar tambayata ba mumy uhmmm ammm ba , ta sunkuyar da Kanta Kasa dan rasa abinda zatace . " bangane miki ba tanweer kina son ki janyo mana zagi ne a garin nan. Ko me ?" 'Wallahi abinda kika sani ne mu ba kananan mutane bane to bari kiji daga yau bazaki Kara fita koina ba kinji na gaya Miki bazaki kawo mana sakarci ba dan na lura da take takenki idan ba haka ba wallahi zaki koma Inda kika fito Kuma ke da kasar nan har abada ,maza ki shige daki ko a falon nan kar na sake ganin kafafunki bare zuwa wani aiki . ta soma daga kafafunta da kyar ta wuce daki fuskar a kumbure sai dai zuciyarta nayi mata wani irin zafin ,mumy ta bita da Kallo ganin yanayin fuskarta, ta rike Baki zuciyarta na mata zafi ta dade zaune cikin tsananin damuwa sannan ta tashi ta rufe koina ta kashe fitilu ta samu dady a d'aki "wai kuwa kasan tanweer sai yanzu ta shigo ?"nifa banganewa wannan lamarin ba magana nake mata Amman baka ga yadda take bata rai ba " "uhmm ai akan idanuna ta dawo ta saman gidan nan na ganta wani ne ya sauketa a mota bangane ko waye ba amman cikin shigar Kamala yake tsaf har da dalelliyat motarsa . "To Allah yasa na gari ne kmar yadda siffarsa ta nuna ai da kasani ka fita Kun gana dashi kamr kin shiga raina ammn dana tuna ba irin trbiya da muka bata ba Kenan shine raina ya baci zuwan direba uku daukota office bata nan ,na tashi naje da kaina banganta ba sai office din na tarar bud'e , ko a Ina ta wuni ta dawo karfe shadaya , gbdy kwnaaciyar nan da nayi zuciyata zafi take , tunani kawai nake kar wannan dan fashin ne ya jirkita tunaninta wama yasani koshi ya kawota "?. "Ya kmata mu hanzarta yin wani abu akan lamarin nan ,ya zama dole zainab kar girmana ya fadi, dan bazai yiwu inaji ina gani na dauki diyartawa kwaya daya na bawa dan ta'ada ba, haka suka Kwana da damuwar tanweer cikin zukatansu ." Ita kuwa tanweer ba nan tunainta yake ba hankalinta kwance tayi bacci cikin shauki son jaguwa Bangaren jaguwa kuwa Cike da anashuwa da shauki shurem ya wuce yana kan hanya ,ya Kira Anas Ko cikaken minti talatin bai yi ba suka karaso cike da farinciki suka k'arasa inda yake zaune, sai faman bankawa cikinsa hayaki yake "lafiyar kuwa daga mayar da yarinya sai zartowa club "? bai ce komai ba ya baje yana sakar masa murmushi yana nuna masa gurin Zama kusa dashi . suna zaune Sai ga Zahra cike da karuwnaci ta bangaje kafadan Anas ta fad'a jikin jaguwa tana cewa " nayi kewarka Adnan dina gbdy sai yaga ta canza masa, tabar wiwi din daya sha yasa yaga fuskarta ta juye ta tanwer dan haka ya rungumeta Anas yace "meye haka Zahra baya haiyacinsa fa ? Ya cike maye shima "Ai shine dade . Jagwalgwalasa ta dinga yi ta hanyar romance. gbdy gurin ya hargitse baka jin sautin komai sai na kide kide, da raye raye ,da shaye shaye .Janshi tayi suka Shiga rawa nan kallo ya Koma kansu saboda Wani irin stly din rawa day suke a karshe Ta kamo hannunsa ta jashi zuwa wani d'aki na musamman ta kama musu ita biya kudin komai Suna Shiga d'akin ta turshi ya tafi luuuuu ya fad'a saman kafita....." ta cire kayan jikinta bayan ta cire ta karaso garesa ta soma cire masa Kayansa , Sannan ta hau kanshi kwana sukayi Suna Masha Allah Har kusan assalatu wayar Anas ne ya ne ya sashi ya d'agata ya lalubo wayar ya dauka tare da mannawa a kunne . Anas yace "kayi maza ka bar hotel din akwai matsala gbdy zagaye yake da police har da commissioner of police kayi hanzari barin hotel din nan dan allah"..... Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan a tura sai a turawa wannan number +234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️27 Anas ya k'arasa maganar a lokacin da zahra Ke k'okarin kai hannunta qirjin jaguwa yay saurin rike hannunta had'e da tureta ya duro da sauri ya qarasa bakin kofa ,ya murda handle ga mamakinsa kofar a bud'e take, ya murda key ya zare ya juyo ya tsura mata rikitattun idanunshi yana dubanta zuciyarsa na buguwa da karfi tare da karkarwa . cike da faduwar gaba ya dauke kwayar idanunshi akanta ya k'arasa jikin bangon d'akin ya manne domin 'bacewa . hankalin zahra yayi matukar tashi domin tasan bacewa zai yi da zarar ya bace kuma shikenan ta rasa damarta km bata san sanda zata sake samu wata damar ba, sai dai ganin ya gagara ' bacewa yasa tayi sanyaye murmushi a boye dadi ya kamata Kenan har yanzu tana da sauran dama ,dan haka duk yadda zatai sai tayi ta yaudaresa ya shiga hannu taso ma su samesa yana bacci amman Ko yanzu bata baci ba zata yi iya yinta tunda ya kasa bacewa ." da sauri ya shiga bathroom rike da key ya ajiye ya fara sakarwa kansa ruwa had'e da wanka tsarki zuciyarsa na cigaba da tsinkewa da faduwa ,haushin kansa ya kamashi "me yasa ya biyewa son zuciyarsa har ya sake kusantar zahra a rayuwarsa ? " yayiwa Kansa tmbyr cikin tsananin jin haushin kansa tsaki yaja yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa yana tunanin hanyar da zai bi ya kubuta kafin rutsa shi . Cike da matsanancin tashin hankali ya sake manna jikinsa da bangon bayi amman bango yaki amsar tsantsar jikinsa, yayi yayi ya kasa 'bacewa "matsala ta fara faruwa Kenan ya furta a fili yana sake gyara tsayuwarsa ya tsaya saitin shawa ruwa na sauka ajikinsa . "lallai lokaci nemo yarinya mai taurari yayi dan dole na ajiye wasu abubuwana na shiga gari nemanta , yana tsaye ruwa na sauka ajikinsa zahra ta shigo cike da karairaya tana karewa sansar jikinsa kallo most especially joystick dinsa data fi qauna tana lasar lips dinta na kasa Kamar wata tsohuwar mayya. bata tsaya wata wata ba ta shiga cikin bathtub din ta shige jikinsa ,finciketa yayi ta karfi amman ta makale ajikinsa yayi baya kad'an , ta kwanto jikinsa tasa hannu ta tallafo fuskarsa tana furta "me yasa kake wanka nifa ban koshi ba"? tayi mgnr cikin salo da tsigar yaudara . tsaki ya ja ya damke hannunwanta duka ya turata baya har sai data buge kugunta ta saki qara mai sauti tana Kiran ouchi ..." Yaja dogon tsaki "idan kika sake kuskuren fad'a min cewar baki koshi ba ko wani abu mai kama da shirmen haukanki din nan zaki ga yadda zanyi dake very stupid Kawai ". ya k'arasa maganar tare da d'aukar key ya fito ya soma goge jikinsa . ta fito rike da kugunta tana shafa daidai inda ta buge , da kyar ta zauna tana dubansa Kamar zata cinyesa amman rashin son da bai mata yasa ita kuma sai taga karshensa. sautin muryar yaji a hankali tana cewa "ni bana wani shirmen hauka ,ka kwana kana cina ka juyani son ranka duk baka ji haushi ba sai yanzu dan nace bankoshi ba ?" ai haushin kanka ya kama kaji ba haushina ba tunda ba d'aure ka nayi ba da ka ..."enough zahra karki tunzira zuciyata na miki wulakanci ya fad'a a tsawace ya juya mata baya yana k'okarin saka kayansa ,ita kuma ta koma ta kwanta ruf da ciki tana tunanin abun yi ." ganin bata da niyyar fita ta barshi yasan yadda zai tsere yace "ki tashi ki kama gabanki ta juyo a hankali ta kalleshi ranta a bace kmr zatayi kuka tace "Ai ni na kama d'akin". "okay ni ya kamata Kenan na fita na bar miki ba"? ya fad'a yana maida botiran gaban rigrsa a hankali ta mike still babu kaya ajikinta ta sauko tana dubansa , jikin window d'akin ya Koma ya yaye labule dakin yana kallon haraban hotel din "tabbas maganar Anas gsky ne police da security da yan jarida ne cike da haraban hotel din, ya furzar da iska mai zafi daga bakinsa tare da rike kugunsa da hannunsa d'aya yana mata kallon tunhuma sannan yasa kai zai fita daga d'akin tace " dan Allah minti biyu Kawai ". ya tsaya batare daya juyo ba. a natse ta dawo gabansa suna fuskantar juna "me yasa Adnan "? me yasa baka sona "? "Kawai bana sonki "ya fad'a a takaice cikin tsananin bacin rai . ta runtse idanunta tana jin wani irin zafi aranta, Idan akwai abinda ta tsana bai wuce ya furta mata baya sonta ba ,haka nan taji hawaye na bin kuncinta murya a sanyaye ta fara mgn ". gani ni kuwa Ina mutuwar sonka ina maka son da ..." . Saurin daga mata hannu yayi ta hanyar dakatar daita yana cewa "dan Allah malam ki barni haka kina damuna da surutu ya fad'a yana sake jan tsaki yasa hannu ya tureta gefe yana cewa "duk abinda kika yi dan ki cutar dani kice zaki kwana aciki dan bazaki ci riba ba, ya kai hannunsa ya rike handle yana Shirin murda key ya ji muryarta cikin kunnensa ". "ka dan jirkirta karka fita yanzu domin fitarka yanzu akwai damuwa "ta fada batare data shirya fad'a hkn ba ,haka nan ta tsinci Kanta da fadar haka , bama ta san ya'akayi kalmar damuwa tazo bakinta ba . ya juyo gbdy ya tsura mata rikitattun idanunshi yana kallonta "me kika ce ?" take jikinta ya kama rawa da kafafunta ganin yadda yake kallonta gbdy ta rikice ta dimauce tayi data sani " a sukwane ya dawo suna fuskantar juna "uhmmm ina jinki "tayi shiru ta kasa mgn dan bata san me zatace ba dan tana bud'e baki zata fad'a masa komai saboda ita kam bata iya karya ba . "Bazakiyi magana ba ya fad'a tare da damkar makoshinta nan take idanunta suka yi kulu kulu tsabar matsa ,da kanta ta dinga masa alamar zata fada. ya sakar mata wuya yana filinging daita tayi taga taga ta dafe bangon d'akin ta tsaya bisa kafafunta tana huci da kyar ta d'aga hannuta tana cewa "uhm ...uhmm akwai damuwa banason ka fuskanci matsala idan ka fita yanzu police zasu iya attacking dinka." "Uhmmm ai ya kamata kiso hakan ,tunda shine burinki na wulakanta ?" "wallahi a'a, kullum Ina maka addua Allah ya tsareka ". ta fad'a a rude muryarta na rawa . "akan me Kenan kike min addua ? "akan alqalla fashin da kake ta sake subutar baki dan sam bata iya karya ba ,koda ake cewa duk wanda yabi maza zai yi karya ,zai yi sata zahra bata iya karya ba sannan bata sata barta dai da bin maza suma masu lasisi manya mutune manyan yan siyasa da manyan kusoshin gwanati " . yayi shiru Kawai yana cigaba da sauraronta tare da nemna Karin bayani "shiru tayi jikinta na sake d'aukar rawa gbdy ta daburce ta dawo tamkar wawiya agabansa "na shiga uku meye haka nake yi ? " "me yasa na fad'a masa nasan sana'arsa ,ba abinda ya kawoni Kenna ba , dan dole na nemawar kaina mafuta tun kafin ya sake shakeni na mutu . Kamar tsohon maye yake kallonta kafin a hankali yace "Kafarki ba a kasa take ba ki ajiyeta a kasa da kyau kiyi min bayani a ina kika san alqallata? Muryarta cike da in Inna tace "Uhmmm ...ammm sai Kuma tayi shiru ta kasa cigaba da magana wata hadadiyar tsawa ya buga mata yana sake tambayeta jikinta na rawa ta soma mgn " nasan kana yi sana'ar fashi ne agurin dcp ,nan ta kwashe komai ta zayane masa a karshe tace "yanzu nasan bibiyeta suke domin su samu damar kamaka".ta hada da Karya dan kar ya fahimci komai .. "Ke ya'akayi kikasan suna waje yanzu"? "wayar da kayi da anas naji komai gbdy sai tunanina ya bani ni suke bibiya domin su samu damar kamaka . kallonta yayi a d'age yana ta'be baki ,bani zaki rainawa hankali ba ,kanki zaki rainawa hankali an hada baki dake ba, dan Akamani Shine Allah ya matsi bakinki Ko?" "To kisani bani da bakin uwa yadda na shigo lafiya haka zan fita lfy , "a'a ka tsaya ka fahimceni na yita kiranka domin na fad'a maka komai dake faruwa kasan matakin da zaka d'auka amman kaki d'aukar wayata ."to yanzu ya ake ciki malama zahra ?ya sake tambayeta a d'age yana sauke numfashi a boye dan gbdy ya gama ganota itace ma tabasu number wayarsa da yake zargin abokansa da yaransa ne." "burinsu su kamaka dan Allah ka fahimceni Ina sonka zan iya auranka da wannan sana'ar da kake zan taimaka maka akan sana'arka ta yadda zaka cigaba da samun nasarori sannan kayi nasara akan polisawa dake son ganin bayanka ." tsaki yaja yana cewa "baki da hankali, Karki d'auka dan kinsan Ko ni waye zai sa ki samu abinda kike so agurina a'a babu wannan damar Idan kin ga dama ki had'a kai dasu ,Ko kuma ince ki qara hada kai dasu ba damuwata bace zasuyi amfani dake ne abanza akarashe kece zaki kwana ciki ya karasa magana yana sake juyawa yasa kai zai ya fita daga d'akin ." "Wayyolhhly Allah Adnan why please wallahi Ina sonka ka taimakeni bazan iya cigaba da rayuwa babu kai ba na bar zunzurutun miliyoyi kudinn saboda qaunar da nake ..." "Karya kike munafukar Allah "Ba dai saboda qaunar da kike min ba yasa kika bar damarki Allah ne ya tona asirinki ",karka ce haka please Ina sonka "bani kike so ba kinsan abinda kike so ajikina ,me zai hana ki hakura dani , jijiyar mazaje nawa kika ci duk baki samu wacce tayi daidai dake ba sai nawa zaki makalewa?" kudi Kuma ki Koma ki karba abunki idan zasu baki kenan ,domin yaudara acikin police kmr tare suka zo duniya ya k'arasa fita daga d'akin gbdy . Hawaye take har sanda police suka banko kofar dakin suka shigo tana durkuahe a tsakiyar d'akin tasa hannu ta janyo zanin gado ta rufe jikinta tana zubar da ruwan hawaye. commissioner ya dafa ta ya fara tmbyrta jaguwa alokacin daya Kuma sauran police suna dudduba d'akin ,sai dai babu shi ba alamunsa ita kuwa kuka take sosai da iyakacin karfinta, tayi biyu babu ta fada masa komai sbd tunaninta zai saduda ya sota amman duk da haka bai saduda ba bare hakan yasa ta zama wani bangare na rayuwarsa duk tmbyr da suke mata bata bud'e baki ta basu amsa ba." A hankali police suka cigaba da duba lungu da sako kafin suga fitowar commissioner, jaguwa yana ganinsu yay sauri ya boye yana tunanin ko ya haura sai kuma ya fasa ba mamaki wasu police na dakon baya tunawa da yayi ba da fuskar da suke nemansa yake ba Kawai ya fito daga maboyarsa ya soma tafiya a natse Suna bincikensu yazo ya wucesu , sai dai bai tsaya shigar motarsa ba ya bar hotel din . tare da commissioner zahra ta fito "kin kuwa d'aukar mana hotonsa na ainihi ?". "Yallabai nayi k'okarin yin haka sai dai yaki yarda kasan mugun wayo garesa "kiyi k'okarin ki samo mana hotonsa domin da shi kad'ai zamu hanashi yawo acikin garin nan dan zamu baza hotunansa kinga duk inda ya shiga zamu Samu information har bakin motarsa suka k'arasa suna cigaba da tautaunawa ita gsky tana ganin zata hakura da kudin da zasu bata dan bazata Iya kasadar mikashi ga hukuma ba bama zai kamu ba gashi daga haduwarsu duk ta daburce ta fad'a masa komai kuma yaki yarda daita tasan ita dashi har abada ." Tun akan hanya jaguwa ya Kira baba ya labar masa jikinsa yaki amsa bango "okay to shikenan baba zanzo ." da misalin karfe tara na safe dady ya zaunar da tanwer yayi mata nasihohi sosai tare da jan hankalinta akan kuskuren da take neman aikatawa, har yayi ya gama bata ce uhm ba bare uhmm, abinda ma bai sani ba babu kalma daya data shiga brain dinta domin kuwa tana kan bakanta na son jaguwa da Kuma son aurensa muddin ya canza sana'a , duk ta inda zasu bullo mata ita dai babu sauyi jaguwa take so ." Tunda jaguwa ya isa gida ya kasa zaune ya kasa tsaye sai zariya yake yana zukar tabar wiwi yana cewa "ni zahra zatawa haka ?taso yaudarata fa dan dai ni din ba mayen mata bane ?anas ya matso ya dafa shi "wai meye zaka d'aga hankalinka akan zahra din banza babu abinda ta Isa tayi maka baga shi ka ganota ba " gani tayi zata bukunci lahira shine ta dinga fada min kalaman yaudara wai tana sona bata son na cutu ,kasan wani abu tun sanda ka kirani na ganota kawai na batsar dan naga gudun ruwanta ,Kai lallai ne na kama zahra na rabata da rayuwar waje idan ba haka ba daita za'a had'u a cutar dani, ina bukatar adanata zahra ....." ya fad'a da karfi yana dukan bango nan take hannunsa ya tsage sai jini ya fara zuba gbdy ya fita haiyacinsa anas ya amsa sauran wiwin hannunsa ya kamosa ya zaunar dashi "karka qara shan komai Ina zuwa ya fita da sauri ya bar jaguwa, bai dade ba ya dawo yayi masa dressing din hannunsa jaguwa ya kishingida yana tunanin yadda zai kamo zahra anas ya sake fita ya barshi . Tunda anas ya fita bacci ya d'aukesa bai tashi ba sai gurin karfe hud'u Kuma har lokacin anas bai dawo gidan ba ,ya tashi ya shiga bayin dake manne da falo ya dauro alwala ya fito ya gabatar da azahar da la'asar shiru anas har bakwai bai dawo ba ,nan hankalinsa ya fara tashi ya shiga neman layinsa kira d'aya ya dauka yana cewa" gani nan shigowa " . ko cikakken minti shabiyar basu da gama waya basu yi da gama waya ba ya shigo jaguwa na ganinsa ya mike ya k'arasa ya rike masa hannu" ina kaje kasan banason kanayi nisa dani ko". "ba gani a gabanka ba muje kaga wani abu ya jashi zuwa wani daki dake kusa da wanda suka saka alqali, suna shiga jaguwa yaga zahra d'aure har bakinta sai faman zare Ido take . Jaguwa ya kallesa ya juyo ya Kalli zahra sannan ya kwashe da wata hadaddiyar dariya ya rungume anas ajikinsa "gsky ka burgeni yau kayi abinda ni kad'ai zanyi ,yanzu zuciyata zata samu salama . ya zare hannunwasa ajikin anas ya dawo Inda take zaune ya dan durkusa a gabanta ya cire pilastar da'a ka rufe mata baki. "Sannu tantiriya ni zaki yaudara ko? idanunta suka kawo ruwan hawaye ta girgiza masa Kai alamun "a'a ! "har kamar ni zaki yaudara ?"dan Allah kayi hakuri ba yaudararka nayi ba" shiiii......" "rayuwarki tazo karshe zahra kinga kin huta da yawon d'aukarwa kanki zunubi domin kuwa anan zaki cigaba da rayuwarki yana gama fad'ar haka ya mike ya dafa kafad'an anas "muje abokina karka sa a kwanceta sai tayi sati a d'aure , "angama mutumina, nan suka sa kai suka fita daga d'akin suka barta tare da kullewa . **** Tsawon sati biyu Kenan tanwer tana neman layin jaguwa Kiran na shiga bai d'auka saboda yayi busy sosai domin kuwa ya bazama gari neman yarinyar da baba yace, sai dai gbdy ya nemi yarinyar ya rasa ya sake dawowa baba ,ya tabbatar masa lallai sai ya nemota ta kowani hali, ko ya auri tanwer Ko kuma ya kwana daita hakan zai Karawa aikin jikinsa karfi na tsawon wata uku zuwa biyar hatta police hankalinsu zai dauke akansa ya cigaba da alqallarka hankali kwance sai dai byn wata ukun nan ya zama dole ya sake bukatar mai taurarin idan ba haka ba komai zai iya faruwa yanzu jikinka yaki amsar bango nan gaba bindiga zata fara shigarka .." naunayyen ajiyar zuciya ya sauke byn ya gama tunanin magangun baba sannan ya tashi jiki a sanyaye gabansa na wani irin faduwa yana jin Kamar ya hakura ya auri tanwer ya koma kan kujera "to ai tanweer ta fad'awa iyayenta waye ni , dama ace bata fad'a musu cewar tana sona bane , kai iyayenta ma bazasu bani ba, gara na sake nemeta na sadu daita so that daga nan Kawai na rabu daita na cigaba da neman mai irin taurarinta da wannan shawarar ya mike ya shiga bathroom ." Tanweer a d'aki tana shawarar rabuwa da jaguwa tunda bai sonta haka zalika iyayenta ma basa sonta dashi ,sosai tayi zurfi cikin tunani , ringing din wayarta ne ya dawo daita haiyacinta ta duba wayar sunan doctor muyis ta gani yana yawo akan screen din wayar da Kamar bazata d'auka ba ,sai Kuma ta d'auka qirjinta na bugawa fat fat "hello !" "Kina ne tanwer ?". "Ina gida " ta bashi amsa tana yatsina fuskar "to sai ki shirya ki fito yanzu an Kawo wata mara lafiya imagency kuma Lallai sai kece zaki dubata. "yanzu babu wanda zai dubata Sai ni ?"Gsky sai ke saboda aikinki ne iyayen yarinyar sunce kece kikayi mata aiki sakamakon rashin shan magani da allurai da yarinyar batayi ba ya jawo ciwon ya dawo sabo " shiru tayi tana tunani kafin daga baya tace "okay ka bani minti goma zaka ganni ta fito ta nufi d'akin dady Tun da ta shigo d'akin gabanta Ke faduwa dan batasani ba ko zai amince mata ta fita , ita dai ko ya yarda Ko bai yarda ba sai ta fita tunda taimako zatai ." ta karaso gaban mahaifinta ta durkusa a gabansa ya ganta amman yayi Kamar bai ganta ba ya kawar da fuskarsa gefe dan kunya take bashi da iliminta da komai Amman tana biyewa son zuciyarta Kamar mara ilimi . "dady! ta kirasa tana riko tafin hannunsa cikin nata , bai amsa mata ba ,sannan bai juyo ya kalleta ba "dan Allah dady kayi hakuri inshaallahu na canza bazan sake fita koina batare da izininku ba maganar Adnan kuwa ya zama tarihi a zuciyata har abada na hakura dashi , numfasawa yayi ya juyo ya tsura mata Ido yana son karantar gskyrta, "ka yarda dani dady "bazan sake ba tunda bakwa so na hakura . "Kinyi alkwarin tanweer"? ",Wallahi dady nayi maka alkwari bazan sake ba . "shikenan mamana Allah yasa , Allah Kuma ya yaye miki kiji gbdy , tace " ameen idan ba alkhairi bane arayuwata ," "yauwa dady daman ina son na fita ne zuwa hospital an Kawo wata mara lafiya da nayiwa aiki yanzu a halin daake ciki an dawo daita hospital ana bukatar taimakona dole kuma sai nice zan dubata" " okay to shikenan Allah ya taimaka Allah ya bada sa'a ya d'auki mukulin motarsa range rover ya mika mata ki tafi daita "yauwa dady na gode ta amsa ta fita da sauri ta Shiga mota kai tsaye hospital ta nufa ta Isa office din doctor suka gaisa atare suka fito yana mata bayanin halin daake ciki har suka k'arasa dakin da matashiyar yarinyar take tana ganin fuskar yarinyar ta ganeta lallai itace tayi mata aiki a makoshinta daya samu matsala kwanaki baya tun kafin jaguwa ya dauketa . ta k'arasa gadon da take kwance ta bud'e ciwon "subhallah ciwon yayi wost "garin yaya kuka barta agida har haka ta faru shin baku tsiyi maganin dana rubuta muku bane "? "wallahi babu hali ne mu din bamasu karfi bane dan abinda muke dashi muka tattaro muka kawota akayi mata Aki inji cewar mahaifiyar yarinya. umarni tanwer ta bayar a wuce daita d'akin tiyata dan ciwo ya dawo sabo dan wani tsoka ya fito mata a wuya yana zubar da ruwa da jini. Dady Dake zaune ya mike ya Shiga d'akin mumy yana cewa "zainab ki godewa Allah "alhamdulillahi ala kulli halin ta fad'a tana dubansa , "tanwer fa ta gane gsky dazu da Kanta tazo tana bani hakuri na ya labarta komai ta numfasa "kai yanzu ka yarda da wannan yarinyar ,? nifa tsoro take bani gsky da ba ka barta ta fita ba, daka nemi izinina sai dai ka hadata da wani suje tare tayi aikin su dawo . shiru dady yayi yana jinta haka nan Kuma yaji gabansa na faduwa jiki a sanyaye yace"kiyi Mata fatan alkhairi zuwa anjima zanje hospital din da kaina na duba Allah dai ya taimakemu".tace Ameen tanweer din da zamu yarda daita ta canza sai dai karfin addua a hankali suka cigaba da tautaunawa . Fitowarta Kenan daga d'akin tiyata ,ta yankewa yarinyar tsokan daya fito mata a wuya tana yiwa wata nurse dake biye daita bayanin za'a yiwa tsokar da aka yanke scan dan haka itace zata d'auki nauyi komai da duk abinda za'a bukata . ta k'arasa maganar ta nufi office din doctor muyis dan anan ta bar wayarta tana d'aukar waya Kira na shigowa tayi shiru tana duban wayar ganin me kiranta yasa Tayi saurin ta dauka tana fashe masa da kuka "ba kuka nace kiyi min ba ina son ganinki yanzu yanzu zaki samu dama nazo hospital na daukeki ? "shiru tayi tana tunanin Kamar tace masa a'a sai kuma ta kasa tace "shikenan Sai kazo "bai tsaya jin me zata sake cewa ba ya katse Kiran "wayyo Allah ya zanyi yanzu " "ta tambayi Kanta . runtse idanunta tayi na second biyu tana tunanin alkwarin data yiwa mahaifinta, minti talatin tsakani ya kirata yace ta fito ya karaso yana wajen hospital jiki a sanyaye ta fito tana taku a hankali har ta karaso inda motarsa take ta bud'e ta shiga ta zauna yaja." Tafiyar minti talatin ta kawosu gidansa suna shiga yajata zuwa d'akinsa ya fara wasa da sansar jikinta bata wani damu ba tunda idan da sabo ya saba kuma Iya ramomce ne ,tsayuwa ta gagaresu suka fad'a kan katifarsa ya rankwafo jikinta a hankali ya kai bakinsa saitin nata sannan ya dan ware kafafunta . a hankali yayi sama da doguwar rigarta ya fara shafa cinyarta da Bayan hannunsa yana lumshe rikitattun idanunshi,tanwer tayi luf tana amsar sakoninsa tana jin wani sanyi na ratsa sansar jikinta, nan take komai ya kwance mata soyayyarsa da take neman guduwa ta dawo mata sabo fil ,hannunsa ya kai ya shafa cibiyarta zuwa mararta saurin d'auke numfashi tayi saboda dadin daya ziyarceta ta lumshe idanunta tana sauke numfashi da kyar . yayi kasa da hannunsa yana shafa pant dinta Wani irin ajiyar zuciya da numfashi ta sauke alokaci daya ta bude idanunta dake runtse tana dubansa dishi dishi ,ya dubeta yana kashe mata Idonsa d'aya "Yaya kike ji ?" Lumshe idanunta tayi tana ciza lips dinta tana kai hannuta qirjinsa ,ai Kamar jira yake yaji saukar hannunta ya tura hannunsa cikin pant dinta yana shafa gurin a hankali a hankali. Wani abu taji ya caki ilahirin jikinta Kamar anjonata da wutar lantarki runtse idanunta ta sake yi gam take Kuma jikinta ya d'auki rawa . a hankali ya zame pant dinta yana cigaba da shafa gurin sosai ta tafi wata duniya bata ankara ba taji yana k'okarin tura mata jijiyarsa ,kin Shiga tayi saboda jikinta a matse yake sosai kamar ba'a taba Shiga ba . hannunwanta ta kai ta dafe kafadunsa tana dawowa cikin hankalinta ta yunkura zata tashi ya sakar mata karfinsa ya danna mata jijiyarsa da karfi sai gata ta shige..." ta saki wani qara tana sake rike damtsensa da iyakacin karfinta yana gama shiga ya rungumeta tsam ajikinsa yana lumshe idanunshi da suka gama canza , sai daya ci sosai sannan ya d'an dagata ya kalleta akwaita da dadi ,ga ni'ima maimakon ya bita a hankali ya kasa jikinsa na tsuma ya dinga shigarta lungu lungu yana tabo mata Inda zata ji Dadi idan tabo mahaifarta ta qara ta kamkameshi tana kuka duk da tana jin dadin da bata ta'ba jin irinsa ba , amman tuno wannan jijiyar kan iya jefa mutun cikin gararin rayuwa da shiga balai yasa a hankali ta dinga turesa alamun ya barta sai dai ta kasa dan bazata iya da karfinsa ba , shi kuwa sai fama zuba mata jijiya yake dan tuni ya fita haiyacinsa har da kwallan Dadi ya dinga fitarwa yana shigarta." Wani irin yanayi ta Shiga jin salonsa na zahiri koina ajikinta ya sake mutuwa ta fara sakar masa jikinta a hankali ya bud'e idanunshi akanta jin yanayinta ya sauya ba kamar dazu ba sai dai Idanunta a runtse suke tana jin wani sanyi dadi na ratsa ilahirin jikinta ,yadda yake juya jijiyarsa dole ya haukata mutun, numfashi Kawai take fitarwa sama sama wasa wasa sai da jaguwa yayi awa biyu akanta yana sarrafata kafin ya cire jijiyarsa yayi release akan tissue. ta sauke wani naunayen numfashi ta dawo Kamar matacciya a kwance ta runtse idanunta gam dan bazata iya kallonsa ba , ya goge saman joystick dinsa ya warware wani tissue ya dawo gabanta ya ware kafafunta ya soma goge gabanta,d'auke numfashi tayi dan ji tayi kamar yana tsotsa mata gurin ne ta sake runtse idanunta har gama bata bud'e Ido ba ,ya janyo boxes dinsa ya zira ya koma kusa daita ya Kwanta ya janyota jikinsa ta shige jikinsa sosai tana sakin numfashi tana shafa gashin dake kwnace a qirjinsa . nadama ne fal acikin ransa Allah ya gani wannan Karon ma dole ce tasa ya kusanceta kuma yayiwa kanshi alkwarin hakan bazata sake faruwa ba sun jima makale da juna har bacci ya dauketa ya tashi ya d'auki tissue daya goge spam dinta ya shiga special room dinsa ." Shi kuwa dady haka nan zuciyarsa ta kasa samun natsuwa ya shiga zariya mumy na kallonsa taki ce masa komai , kasa hakuri yayi ya kira direbansa suka nufi hospital babu ita babu alamunta ya ciro wayarsa ya kira layinta kira d'aya biyu baa d'auka ba ana uku jaguwa ya d'auki wayar yana dubawa sunan my dad ya gani dan haka ya soma tashinta "tan !!!! Ta bud'e idanunta da kyar tana dubansa "dad dinki na Kira wayarki Ai da sauri ta sake bud'e idanunta sosai ta amshi wayar tana mannata a kunneta jikinta na rawa , shi kuma ya zauna kusa daita yana shafa fuskarta "hello dady." kina Ina tanweer ? " Ina hospital yanzu zan dawo gida "kina hospital kika ce ? "muryarta cike da fargaba tace "eh "! "Gani a hospital din babu Inda ban bincika ba bakya nan a karshe aka ce kinzo kin kama gabanki " Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun ta furta tana durowa daga saman gadon batare data kashe wayar ba ta janyo zanin dake Kan katifa ta rufe jikinta tana cewa "wayyo Allah na shiga uku shikenan zan mutu yau ta soma kuka ." Jaguwa bai ce mata komai ba ya d'auki wayar ya Kase ya janyota ya zaunar daita akan cinyarsa dan yasan shine silar faruwar komai "am sorry duk ni ne na janyo miki Ko ?"yadda yayi mgnr yana tabo wasu wuraren a sansar jikinta yasa ta girgiza masa kai da sauri . "kiyi hakuri but a soyayya ba'a kuka jarumta ake share hawayenki ki je kiyi wanka na mayar dake hospital ya k'arasa maganar tare da mikewa daita . zanin gado ya biyosa ya soma k'okarin cirewa ta rike gam ta kamkameshi cikin tsananin jin kunya, dole haka ya nufi bayi daita ya zaunar daita ya fito ya d'auki wani Sabon zanin gado ya shimfid'a ya janyo system dinsa ya kunna ." Bayan Kamar minti biyar ta fito daure da towel tun daga masa ya d'auki kallonta har zuwa qirjinta sannan ya dauke kanshi tana mugun bashi tausayi yarinyar ce sosai shafiqa kanwarsa ma ta girmeta Kawai jikin girma gareta tana saka kayanta tana hawaye yana lura daita yana ganin ta gama ya mike dan shi tuni yayi wanka ya sauya Kaya "muje ! ya fad'a tare da yin gaba jiki a sanyaye tace "bazan iya komawa gida ba dan ban san me zancewa mahaifina ba, nayi wa mahaifina alkwarin na rabu da Kai gashi na saba alkwarin da nayi masa ta qarasa maganar tana shesheka.. Ayi min afuwa dan Allah na rashin jina jiya . Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan a tura sai an turawa wannan number+234 703 534 8686 alert domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️28 Cikin tsananin firgici da tashin hankali ya juyo yana dubanta a tsanake kmr rana ya fara ganinta arayuwarsa , a hankali zuciyarsa ta dinga tsinkewa akanta tausayinta ya mamayesa sai dole ta koma gidansu domin bazai sake kuskuren barinta a karkashisa ba yayi maganar a kasan ransa zuciyarsa na dokawa da karfi . ita kanta dubansa take cike da matsanacin shaukinsa ,a hankali ta sunkuyar da kanta kasa tana wasa da yatsun hannunta hawaye na zuba a yatsun hannunta , Jikinsa a matukar sanyaye ya tako ya dawo Inda take tsaye ya tsaya a gabanta yana kallonta . ta d'ago kanta suka had'a Ido atare zuciyoyinsu ya buga da karfin gaske ,ta lumshe masa idanunta sai ga wasu hawaye sharrrrr ....sun biyo kuncinta. "Ya bi hawayen da take zubarwa da Kallo wani irin ya dinga ji a gbdy ilahirin jikinsa adalilin tashin hankali data shiga wanda shine sanadi ,bata ji ba bata gani ba yayi sanadin jefa rayuwarta cikin kunci . ta bud'e idanunta fesss akanshi har lokacin hawayenta sunki tsayawa ,ya kai hannu ya daga habarta ya sanya kwayar idanunshi cikin nata ruwan hawaye ne kwance acikinsu suna turereniyar zubawa , hannunsa ya Kai kuncinta ya dangwali hawayen yana kallo cike da shaukinta da tausayinta yana sake daya sanin daukota da yayi "ai kuma idan baka d'aukota ba komai zai iya faruwa da Kai zuciyarsa ta aikawa kwakwaluwarsa tambaya a natse ya dinga shafa fuskarta zuwa soft lip's dinta zuciyarsa na tsalle da dokawa . muryarsa a kasalance yace "muje na Kaiki hospital ki d'auki motarki kije gida tanweer babu abinda iyayenki zasu miki "ke din zuciyarsu ce ..." cikin muryar kuka tace "ah'ah!" ada nasan bazasu iya min komai ba amman a yanzu da suka san ina tare da kai zasu iya min komai ... ". Cikin yanayi na tashin hankali yace "yanzu ma dan sun san wanda kike so bai dace dake bane ," shi yasa a kullum nake fad'a miki ki cire soyayyata a ranki dan burinki ba cika zai yi ba ya fada yana fesa mata iskar bakinsa mai zafi a fuskarta kana ya zagayo bayanta ya kwantar da Kansa a daidai saitin wuyanta tare da lumshe Ido na second biyu ,shi kad'ai yasan halin da zuciyarsa take ciki a yanzu , bakinsa ya Kai daidai saitin wuyanta yana shinshin wuyanta yana goga mata kasumbarsa dake kwance luf a fuskarsa yana fad'a mata kalaman rarrashi masu sanyaya zuciya sai dai ina kwakwa luwarta ta toshe ta kasa amincewa da maganarsa, hakan nan take jin tsoron zuwa gida , gefe guda kuma yadda yake mata yana sake narkar da zuciya da gangar jikinta . idanuta ta sake lumshewa "a haka yake bata shawarar ta rabu dashi byn ya gama da zuciyarta da komai nata .."? "Ki yarda dani tanweer wallahi ina son ganinki ciki walwala da farinciki tamkar yadda nake son ganin sister's dina halima da shafiqa ,wallahi komai zanyi, sannan komai zan zama bazan iya mantaki arayuwata ba mussaman a wannan lokacin da nake jin kamar mun zama abu daya matsalar dai ni din dan fashi ne ban dace dake ba a matsayinki . Ya numfasa ya cigaba da mgn a kasalance " ki tausaya min ki tausayawa kanki ki hakura dani bana son adalilina ki samu matsala da iyayenki " yana mgn yana shafata gbdy hannunwasa sunki tsayawa guri daya sai faman ruda mata jikinta yake da salonsa mai rikita lissafi . gbdy ta soma d'auke wuta yanayinta ya canza jikinta ya d'auki kyarma ". "Iyayenki naki ne na har abada amman Adnan fa na wani lokaci ne ,dan za'a yi lokacin da zaki mantashi arayuwarki kamar baki ta'ba son shi ba? sai daya ga tsayuwa na neman gagararta sannan ya tsaida hannunsa guri daya ya zira harshensa cikin kunnenta yana sucking ,numfashi ta sauke da karfi tare da juyowa ta shige jikinsa tana sakin wani irin kuka mai ban tausayi . bai tsaya wata wata ba ya rungumeta tsam ajikinsa yana lumshe rikitattun idanunshi yana shafa gadon bayanta "is okay tanweer " . Itama runguneshi tayi tsam tsam a hankali ya sausauta rungumar da yayi mata ya maida hannuwanta duka zuwa west dinta yayinda still bakinsa ke saitin kunnenta yana mata mgn cikin rada iskar bakinsa nashigarta a hankali , ji tayi kmr yana zarar ranta ne yana maidawa jikinta ,ajiyar zuciya kawai take saukewa tana jin wani irin yanayi gbdy tsigar jikinta sun tashi ,ji take kmr ta kasance dashi a haka muddin rai "Ki cire tsoro duk tsanani ba'a gudun iyaye dan wani dalili domin duk duniya baki da tamkarsu ,kiyiwa iyayenki biyayya duk d'a na gari yana son ya rabu da iyayensa lafiya dan haka ki sawa ranki a gidanku zaki kwana,Kuma Ina baki hakuri saboda nasan ni ne nasadin da dad dinki ya d'auki zafi akanki Kuma duk abinda zasu ce karki kuskura kiyi wata magana wacce zata sake fusatasu." d'ago idanunta da suke zubar da hawaye ta kallesa gani tayi kamr bashi yake mata wanda nan maganganun ba ,shiyasa a kullum take ganin shin din mutumin kirki ne qaddara ce ke yawo da rayuwarsa . ya sauke mata numfashi a kunnenta sannan ya zare jikinsa a nata ya riko tsintsiyar hannunta ya nufi hanyar waje daita har inda motarsa take ya bud'e gidan gaba ta shiga mota suka bar gidan . shiru motar babu wanda yayi magana Kowa da abinda yake sakawa Aransa har ya Kawo hospital ya sauketa ya kara gaba. taje tabi hanyar daya bi kallo har sai data daina ganin motarsa sannan ta shiga motarta ta nufi gida Aikuwa ranar taga balain da bata ta'ba gani ba agurin iyayenta ,mumy Kam har da duka ta rufeta dashi byn ta sauke mata maruka biyu ajire , Shi kuwa dady sai faman cewa yake "yanzu haka zaki min tanweer ? "ina alkwarin da kika min kafin ki bar gidan nan ? shikenan tanweer na gode ! na gode !!tunda da abinda zaki saka min Kenan yana gama fadar haka ya shige d'akinsa zuciyarsa kamar zata kama da wuta mumy ta bishi ,yayinda tanweer ta kwashi tsimar rayuwar tayi d'aki zuciyarta cike da gardin soyayyar da jaguwa . Soyayyar daya d'and'ana mata shi ya hanata jin zafin duka da fadan da mumy tai mata ta zube akan katifa tana shafa kuncinta Inda momy ta sauke mata mari tana tuno abubuwan da jaguwa yayi mata a awannin da suka wuce m". Tun dagan ranar tanwer bata sake haduwa da jaguwa ba haka zalika kota Kira baya d'aukar kiranta amman dai tana makale a ransa". Tanweer tayi addua,tayi sadaka amman kullum ji take kmr qara mata maseefar qaunarsa ake hakan nan sai ta zauna tai ta kuka tana magana a fili "wa zai yaye min wannan damuwa ?" " wa ye zai min wannna aikin da Adnan zai soni ya damu dani ? A hankali zuciyarta ta bata amsa da "sai Allah ,Allah ne kawai zai miki ,ki sake dagewa da addua "Allah ka yaye min wannan damuwar Allah idan Adnan alkhairi ne a rayuwata Allah ka ta'ba zuciyarsa akaina , idan ba alkhairi bane allah ka cire min sonshi araina ,Allah ka mantar dani waye Adnan a rayuwata .." ***** Kwance tashi ba wuya agurin Allah kullum bikin shafiq da gali na Kara matsowa har yau sauran kwana bakwai Sadiq ne yayi rabon IV duk Inda ya dace ya Kai jaguwa kuwa tun satin Biki ya ajiye komai da za'a ci a Sha , yanuwa da abokan arziki na nesa dana kusa duk sun hallara Kowa ka gani farinciki yake har jaguwa sai dai Idan ya tuna shima ana daf da saka nashi ranar da hasera hankalinsa sai ya tashi shrye shirye yayi nisa har yau friday akayi kamu amarya anan unguwarsu bakaramin kudi jaguwa ya kashe ba, anyi biki na yar gata domin a hall akayi , mata kuwa Kamar zasu cinyesa duk inda yayi idanunsa na kanshi . bayan an gama biki hakan nan zuciyarsa ta umarcesa ya sake gwada haseera dan haka ya aika karamar kanwarsa halima ta kira masa ita hasera na tare dasu baraka da suka zo biki suna hira hally ta shigo tace "aunty hasera yaya Adnan na kiranki yana d'akin ya Sadiq ta fice abunta, haseera ta dubi baraka tace "Ina zuwa oga yayi kira ta figi mayafinta ta nufi dakin ta sameshi zaune da fuskarsa a d'aure sai da gabanta ya fadi muryarta a raunane tace "Ina wuni?" bai amsa ba illa idanunshi daya tsura mata yana qare mata kallo tsab "wai kana kirana gani ? ya mike yana cewa biyoni , jiki a sanyaye ta biyosa har gidin motarsa ya bud'e ya shiga yayi kasa da glass din motar shiru bai yi mgn ba Kuma bai wuce ba,dan hk ta fahimci shigowa yake son tayi . ta bud'e ta shiga ta zauna yaja basu tsaya a koina Sai adiaraba daidai wani rubabben gida ginin kasa gbdy ginin babu cement da zallar kasa akayi , ya fito itama ta fito tana biye dashi suka shiga gidan suka tsaya a tsakar gidan , ya dubeta yace "kinga gidan nan "? Tace "na gani gidan waye"? "Gidan da zakiyi rayuwar aure dani Kenan ." Ta d'ago ta sake dubansa tace "me zamuyi da wannan gidan da matsayinka da komai ka zabi rayuwa a irin wannan muhali gsky ni dai bazan iya zama anan area ba ma bare wannan gidan ka canza tunani ya numfasa yace "haka ne diyar professor kmrki tafi karfi zama anan amman karki manta kece kike bukatar aurena bani ba dan haka muddin zaki rayu dani to anan zaki zauna, Idan kin amince a saka rana a karshen watan kmr yadda kuka bukata idan baki amince ba kije ki sanar da iyayenki a fasa ." "Wallahi bazan zauna ba aure Kuma dole a daurashi babu fashi zan fad'awa mahaifina ya Siya mana gida a duk area da kake so amman nan wallahi bazan iya zama ba ai sai na mutu gbdy unguwar ma wari yake taya ma zan fara rayuwa anan idanunta sun rufe sai zuba maganganun take ya wuce ta ya shiga mota ta fito tana cika tana batsewa ta bud'e dayan bangaren ta shiga bata gama zama ba ya fige motar kamar sanda zasuzo babu Wanda yacewa danuwansa komai har suka karaso bakin kofar gidan ya tsaya batare daya fito ba sannan bai kashe motar ba tana fita ya ja motarsa da gudu ." **** Da sassafe Ko abinci ɓata tsaya ci ba karfe bakwai daidai ta fice daga gidan babu wanda ya sani ta nufi gurin aiki ,dan zaman gidan ya isheita sai data gama ayyukanta karfe biyu ta soma Kiran layin jaguwa kmr koda yaushe bai d'auka ba, dan haka ta yanke shawarar zuwa gidansa yana kwnace yana sharar bacci daga shi sai boxes , ta tashesa ta hanyar shafa qirjinsa ya d'ago ya kalleta sannan ya sake maida kansa ya dan juyo ya kalleta "me Kuma kikazo nema ya fad'a kmr bai ji dadin zuwanta ba ,nan kuwa jin zuciyarsa yayi fesss "kai me yasa idan na Kira wayarka baka d'auka ?" idan muna tare ka dinga nuna kmr duk duniya kafi sona akan kowa amman da zarar mun rabu shikenan baka da lokacina . "me yasa zan d'auki wayarki? "idan na d'auka nace miki me saboda Allah ?ta tsura masa Ido kamar zatayi kuka dan idanunta sun cika da kwalla muryarta na rawa tace "haba adnan laifi ne dan na kiraka Ko muryarka naji banganka ba zanji sanyi araina , yanzu dana zo naga lafiyarka shima haushi Kaji, me kake son dani ?" ni kaina banajin dadin wannan rayuwar da nake ,baka sona haka iyayena basa sona da kai zaku taru Ku kasheni ...."ta k'arasa maganar idanunta na cikowa da kwalla . ya sauke numfashi yana kallonta ta goge kwallan shima ya tsura mata Ido"meye Kuma abun kuka ba wai ban damu dake bane duk abinda bazai yiwu agareni ba Kuma na Lura zai janyo min matsala arayuwata gudunsa nake tarayyarmu bazata Yiwu ba yanzu da bakinki kince iyanyenki basa sona amman ni ban damu su soni ba tunda bani da abinda zaa so agurina ki hakura Kawai ." tanweer ta sake Shiga tashin hankali"To ni dai ina sonka kuma ka dinga d'aukar wayata dan shine dalilin zuwa na " yanzu Kawai dan ban d'auki wayarki ba Kawai kikazo ?" "ba Kawai bane Adnan daidai da second daya idan ban ji muryarka ba zuciyata babu zaman lafiya yayi murmushi daga zuciyarsa yana tausaya mata sosai . "Allah Ko to shikenan zan tattara na dawo gidanku dan gara na dawo gbdy ki daina wahalar da kanki ta kwanto jikinsa tana sakar masa tsadadden murmu shinta "kasan Allah da ka kyauta min shikenan kullum sai na dinga ganinka. "uhmm lalle kuruciya yana janki dayawa tanwer ,ya mike tsaye ya fita ya barta kan katifarsa kusan minti talatin sannan ya dawo hannunsa rike da farar Leda dake dauke da soyayyar kaza da Kwai had'e doya ya sata ta hada masa shayi suka ci tare taci sosai dan yunwa take ji. ranar ma anan ta k'arasa yinta suna makale da juna Sai dai bai yi kuskuren yin romancing dinta ba bare ta kai su ga having sex , ita kuwa taso yayi mata abubuwan daya saba mata koda kuwa bazai kusanceta ba ." A gida kuwa tunda suka Lura bata gidan hankalinsu yayi kololuwar tashi bakinciki Kamar ya kashesu har karfe goma na safe basu Karya ba ,dady ya shirya ya tafi hospital da kanshi da doctor muyis yaci Karo yake tambayarsa yace " tazo hospital amman bata jima ba ta wuce yayi jim yana tunaninta dan yasan tana gurin dan fashi , zuciyarsa sai rawa take ya fad'a yayansa zai sanar da hukuma amman yace ya dakata ,duk yadda doctor muyis Ke masa bayanin akan yana son tanwer da aure idan ya bashi dama zai turo ayi magana, Bata Shiga jikinsa i bai cigaba da sauraronsa ba yasa kai ya wuce inda motarsa take ya fad'a direbansa yaja suka d'auki hanyar komawa gida ." Bangaren tanwer kuwa a hankali take jan jaguwa da hira da yadda take so shi "dan girman Allah ki kwantar da hankalinki ki cireni aranki wannan aure namu ba mai yiwu bane Ko na amince iyanyenki bai Zama lallia su amince ba "me yasa kake min kora da hali ne da wannan hujjar ni Kawai ka canza sana'an zanyi confused dinsu ". "ki daina fad'a min wannan maganar banza iya ba idan na canza wani sanar zanyi ? " Zan nemomaka Sana'a "ki min shiru wannan ne Karo na karshe da zaki kwaso jiki kizo ta narke ajikinsa tana masa kukan shagwaba muryarta na rawa tace " dan Allah karka min haka mana ina tabbatar maka muddin baka bar wannan sanar ka aureni ba zan kashe kaina ya cire hannunta ajikinsa "ni ban aikeki ba ya dai kamata ki gane ba dole Sai na aureki ba kinga dan Allah daga yau Karki kara zuwa inda nake da fari na d'aukoki ne sabod wulakantani da kikayi,na biyu Kuma domin tabbatar da ciki da kikace kina da, kinga ina da kanne Mata bazanso suyi irin wannan rayuwar ba ,dole idan mun hadu sai na tabaki kinga haka ba daidai bane . ta marairaice masa Kamar ranta xai fita "ni dai ina sonka Kuma zan cigaba da zuwa tunda kai baxaka zo ba ,ya had'e rai sosai Kamar wanda aka aikowa da sakon mutuwa "dan girman Allah ki kyaleni bana son surutu tashi muje na saukeki Karki manta Kar na sake ganin kafafunki ta cigaba da share hawaye ,wallahi Shi kansa yana son kasancewarsu tare amman bazai biyewa zuciyarsa ba Idan an ciza a dinga hutawa . ya d'ago ya dubeta tana zubar da hawaye cike da tashin hankali yake kallonta yana jin zafin digarsu ",kayi hakuri dan Allah karka rabani da kai "yana jinta yayi mata banza ", please kayi hakuri dan Allah ta fad'a tare da rike tafin hannunsa wani irin zirrrrrr yaji a gbdy ilahirin jikinsa bai san lokacin daya ce "nayi hakuri amman ki Tashi muje na rakaki ki koma gida inshaallahu zanyi tunani akanki "zakazo gidanmu yace "eh zanzo ki share hawayenki ya fada dan ya raba kansa da matsalarta ." da sauri ta hau share hawaye ta fad'a jikinsa gbdy ta rungumeshi very tayt "Na gode Sosai masoyi ajiyar zuciya ya sauke ya cire hannunwanta ajikinsa dan bazai juri jinta ajikinsa ba komai zai iya faruwa "muje Ko kafin ta sake cewa Wani abu ya fice daga d'akin dole ta biyosa . ya bud'e mata gaban Mota ta Shige ya zagaya ya Shiga suka bar gidan sun yi tafiya me dan nisa har suka karasowa gurin shakatawa wanda ke had'e da cinima cike da farinciki tace ",dan Allah ka bari mu shiga gurin shakatawar nan". "Muyi me ?"ya fad'a a taikace "Na dade banje gurin shakatawa ba Sau d'aya Kawai ka bari muje tare da kai bai ce uffan ba Kai tsaye Wani gurin shakarawa ya nufa daita suna zuwa mai gurin ya karaso ya taresa yana cewa "yallabai daman kayi aure ne baka sanar damu ba, Ai ya Kamata ka sanar damu muzo tayaka murna amman dai matarka tana da kyau sosai , "shiiii ...dan Allah kayi shiru haka mana,". " ranki ya dade gsky kin shiga uku da dade jaguwa yayi saurin zaro masa Ido cikin tsanani tashin hankali yana d'aga masa yatsa ya sake bud'e baki zai mgn yace" haba duk waya tambayeka wannan surutun ?" ita kuwa tanwer banda murmushin farinciki babu abinda take" yauwa ke bazaki gane ba kinyi saar miji ba, wallahi mutumin kirki ne muje na sammarmuku guri na musamman ,mutumin yayi gaba suka biyosa Abaya ta sakalo hannunta acikin na jaguwa shi kuma mutumin yana cewa "bazaki taba samun miji mai kirki kamrsa ba ,yauwa ga guri ku zauna atare suka zauna mutumin yaje ya Kawo musu abun sha ya tsiyaya mata a glass cup ya bata ta amsa tana masa godiya " na gode sosai . gbdy ta kasa boye murnanta,dan taji dadin yadda mutumin ya yabesa ya tsura mata Ido Kawai yana kallonta batare daya ce uffan ba ,jikinta ya Bata ita yake kallo ta waigo inda yake zaune suka had'a Ido nan take ta hadiye rai tana jijiga kafarta d'aya "Ina ganin fa soyayyata ta fara fasa ruhinka ya bud'e baki zai mgn domin bata amsa kiran Anas ya shigo ya d'auka"kana ina ne ? "Ina gurin shakarawa. ita yarinyar fa a ina ka barta? "dan matsala muna tare daita " okay to shikenan "ba dai kaki samawar zuciyarka abinda take so ba wallahi zaka aikata kuskure akan kuskure. Shiru jaguwa yayi yana ciza lips dinsa na kasa "Ko yaakayi yasan tanwer tazo gurinsa kai Anas akwai saka Ido "a ina ma kasan tazo "?"A camera naje bincika wasu abubuwane naga shigowarta ." "Wai ya za'a da mutumin nan ne ya kamata ka ga gansa fa ?"okay gani nan zuwa yanzu ya mike yana katse wayar "Ke Tashi mu tafi na saukeki "haba mana ka bari zuwa anjima, lokaci na tafiya kinsan side dinku akwai nisa gashi banason na janyo miki damuwa agurin iyayenki ". ya soma tafiya dole ta biyosa ,a daf da gidansu ya sauketa ya juya da mugun gudu . ta wuce gida da sanda tana daf da shigewa d'akinta mumy tace "Ke dawo nan tsuru tsuru ta juyo cike da tsoro Kamar wata mummuna tayi kasa da Kanta "yanzu rayuwar da kika daukarwa kanki Kenan tanwer "? "Babu kunya ba tsoron Allah kifita har kije gurin aiki sannan kisa kafa ki kama gabanki saboda kin rika daga gurin aikin Ina kika wuce ? Naunayyen ajiyar zuciya ta sauke muryarta can kasa tace "gurin adnan ". Ran mumy yay matukar baci dan ubanki ni zaki fadawa gurin adnan kikaje?" " akanki aka fara sanin da nmj ?gaban tanwer yayi mummunar faduwa "Allah mumy ba abinda Kike tunani bane Babu komai a tsakaninmu Kawai muna yin hi ..." Kiyi min shiru kafin na tsinka miki mari wallahi wannan shine karonki na farko Kuma na karshe da Zaki sake fita daga gidan nan kinji Ko bakiji ba ? "Naji ta fad'a ataikace ta shige d'akinta mumy ta Samu guri ta zauna tana zama Kiran uncle bashir ya shigo ta d'auka suka gaisa ya tambayata labarin tanwer "tana nan a yadda kuka tafi kuka Barta abun yafi nada dan binsa take yanzu "dan Allah aunty ki kwantar da hankalinki kiyi addua zamu san abunyi Karki saka bakinciki aranki "Ai ya Zama dole bakinciki Kam ,kiyi Imani aunty bakinciki baya taba zama tarihi sai da Imani Allah dai ya banu Ikon cinye jarabawarmu . ta numfasa hawaye na zubo mata tace "ameen Bashir " "Kinsan Wani abu aunty ? Tace a'a bashir Sai ka fad'a "ni da minister zai yarda da an aura masa ita sai mu zauna dashi yaron Muga ta inda zamu iya canza masa rayuwa ". "Wani zunubi na aikata a rayuwata hka da zan ga wannan mugun Abu ? "Bashir baki maganarka ba amman bazan Iya ba, rayuwarta zata qare cikin wahala ...." ta k'arasa maganar tana zubar da hawaye cike da tashin hankali yace "kiyi hakuri mu cigaba da addua amman ina tabbatar miki yadda take ji a yanzu tafi qaunarsa akanmu Allah dai ya kyauta ta amsa da ameen suka cigaba da hira ." **** Satin biyu kenan babu shiga ba fita gbdy ta fita haiyacinta saboda zuciyarta na cike da soyayyar jaguwa da kewarsa dan haka da yammaci ranar talata byn sallar laasar kafin karfe biyar gbdy ta manta da fadan da mumy da dady suke mata babu abinda take so face ganin jaguwa kewarsa ta gigita kwakwa luwarta ta birkitata adduar istaharar da take ma ji take kmr ta barshi dan babu abinda take ji yana raguwa daga cikin son da take masa. kamar wacce aka tsurawa allura ta zabura ta mike ta d'auki mayafi tayi rolling din kanta daman can jallabiya ce sanye ajikinta ta suri mukulin motarta ta sanya takalmi ta fito . kanta tsaye ta fice zuwa haraban gidan ta shiga mota ta fice daga gidan kai tsaye bata tsaya a koina sai a kofar gidan jaguwa tai hon mai gadi ya leko ta karamin huji ta bud'e motar ta fito yana ganinta ya ganeta ya koma ya bud'e mata ta shigo . D'akin baccinsa ta shiga tana shigowa yana fitowa daga wani d'akin Wanda shi kad'ai ke shifgarsa hannunsa rike da wani karamin tukunya ya tsura mata Ido yana kallonta cike da mamaki murmushi tayi tana cewa ka tsaya kana kallona kamar bakaji dadin ganina ba sannu da zuwa ma ya kamata ka fara min yace "baza'a miki sannu da zuwa ba ya fada yana ajiye tukunyar hannunsa a karkashin gadonsa . sannan ya mike ta kamo hannuwansa ta zaunar dashi sannan ta zauna gefensa tana murmushi ",saboda me zaka ce haka ya watsa rikitattun Idanunshi cikin nata "haka mukayi dake "? Ta rungumishi ajikinta tana murmushi ",wallahi kana raina bazan iya daina zuwa ganinka ba ,bama kasan yadda nayi kundibala ba yanzu ma satar hanya nayi na fito surutu kawai suke kamar akaina aka fara soyayya, mumy ta sa min Ido in fact ma ta hanani fita koina ". sai ki hakura ai tunda basa son kiyi soyayya " wallahi ina sonka kana cikin raina bazan iya ba kai kasani bani da wani buri da wuce inkasance da Kai shiyasa ma yanzu nazo na ganka . "Na gode ya fad'a a takaice yana shafa kanshi ta tsura masa Ido shima ita din yake kallo tana bashi tausayi , anya bazai zubar da komai ya rungumi rayuwarta ba Muryarsa a sanyaye yace kina sona tanweer ? "sosai soyayyar da zan rayuwa da kai muddin rai mikewa yayi ya janyo jallabiya blue ya sanya yace" tashi muje ya mikar daita tsaye ya sumbaceta yana cewa "ina alfahari da wannan soyayyar ". ta rausayar masa da kwayar idanunta tare suka fito yana rike da hannunta har gaban motarsa ya bud'e mata ta shige ya dawo mazaunin direba yaja Suka fita kai tsaye unguwar idiara ba ya nufa daita basu tsaya koina ba sai a kofar gidan daya kai hasera . ya fito itama ta fito suka shiga gidan suka tsaya a tsakar gidan makale da juna ya dubeta yace "kinga gidan nan"? Tace "na gani gidan waye "? Zaki iya rayuwa dani acikinsa murmushi tayi tana fuskantarshi ta sanya hannunta duka ta zagaye wuyansa zuciyarta na harbawa da sauri sauri "me zai hana Adnan wallahi ya fiye min kowani gida muddin da Kai zan rayu acikinsu ,karka wani damu. a hankali ya gyada mata Kai tare da zuba mata Ido cikin tsananin shaukinta lallai tanweer tana mutuwar sonshi ", "Ta cigaba da kallonsa sannan ta furza masa numfashinta wanda yayi sanadiyyar bugar masa da zuciya "zan zauna da kai ka yanke shawarar barin aikinka kenan muyi aure ?" "Nup dashi zan aureki ya fad'a atakaice yana sanya kwayar idanunshi cikin nata had'e da janyota jikinsa suna shakar numfashin juna. A hankali yaga ta zare jikinta tana cewa " a'a Adnan me zamuyi da wannan saanar na sha fada maka wannan rayuwar ba rayuwa bace ka daina Tsaki yaja ya juya ya soma tafiya cikin fushi ta biyosa da sauri kafin ta fito har ya shiga mota itama ta shiga suka koma gida da kyar ta bashi hakuri ya sauko har da kukanta suka makale juna kowannensu na nunawa danuwansa yadda yake da mahimmanci agurinsa a hankali har bacci ya d'auketa anas ya shigo yace "Kai bazaka maida yar mutane ba dare fa yayi sosai "bazan iya tashinta ba tana bacci duk sanda ta tashi zan maidaita idan sai da safe ta tashi shikenan ." Karku manta one day off ne one day on ayi hakuri da yadda ya samu fatan alkhairi. Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wadan nan number's din 09136918331 or 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 09136918331 domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️29 Cikin rawar jiki anas ya dafa kafad'an jaguwa yana cewa "karka yi haka abokina , kar idanunka su rufe ka bar yarinyar mutane ta kwana anan" sosai jaguwa ya maida hankalinsa gurin anas yana kallonsa a tsanake "eh mana kallon me kake min gsky ce dole a fad'a maka duk da yanzu ka daina son gsky ". jaguwa ya cire hannun anas dake kafad'ansa ya juya masa baya batare da yace masa uffan ba ya runtse idanunshi tare da matso tanweer sosai ya shige jikinta ya kwanta yana fuskantarta yana shakar kamshin turaren jikinta mai bugar masa da zuciya." kusan minti goma yana kwance suna fuskarta juna tare da exchanging din numfashi har lokacin bacci tanweer take yi hankali kwance . katuwar harara anas ya maka masa har ya juya zai fita daga d'akin sai kuma ya ja ya tsaya yana kallon yadda jaguwa ya narke yana duban tanweer kamar zai mata numfashi,kallonsa ya shiga yi yana girgiza kai kafin daga baya ya dawo kusa dashi yasa kafarsa ya zunguresa. a hankali jaguwa ya juyo yana mai kallonsa a d'age cike da 'bacin rai "dan matsala ya fad'a acikin zuciyarsa , "Ka tashi yarinyar nan karka yarda ta kwana acikin gidan nan fa " ya fad'a yana had'e rai kamar shine oga ba jaguwa ba. kallonsa jaguwa yayi sosai yana mamakinsa dan kamar bashi yayi maganar ba "umarni kake bani ko me ?" "Shawara ce " "To baza'a d'auka ba ,ka fita ka kama gabanka please " ya fad'a yana sake fuskantar tanweer yana busa mata iskar bakinsa da numfashinsa . Girgiza Kai Kawai anas yayi yana cewa "yau dai anyi walkiya na ganka ,idan ka gama shaukin soyayya da shakar numfashinta ka sameni a falo mu k'arasa maganar tafiyarmu abuja gobe shine ma abinda ya shigo dani".ya qarasa maganar yana dariya "wallahi gbdy ka rufta ,yanzu dai ka yarda da maganata son yarinyar nan yayi kanai kanai acikin zuciyarka ? " "nata son kake gani amman kai ma da zaka samu dama sai ka fita haukacewa . "wa zai samu kamar tanweer tana son shi yace bai sonta wannan karya ne wallahi abokina ka kamu ! ka kamu !! ka rufta ba hanyar fita dariya sosai anas ya shiga yiwa jaguwa . tuni jaguwa ya kule , kallon anas kawai yake ransa a matukar bace "kaji d'an iska ni na fad'a maka haka da zaka wani ta sani gaba da dry ?" "Sorry jaguwa nawa abokina kuma ubangidana ai wannan ruftawar dole tasa mutun dariya "Kai na farko ka kanannaye yarinya ka tasata gaba, ka hanata zuwa gida sai shan ra'barta kake yanzu dai ka daina yaudarar kanka please ka dawo haiyacinka kasan abunyi ." Wata katuwar harara jaguwa ya bugawa anas yana jan tsaki, anas ya numfasa kana ya cigaba da mgn "bazan daina fad'a maka kana son yarinyar nan ba har sai ka furta da bakinka yana gama fad'ar haka ya fice yana murmushin Jin dadi dan yana qaunar jaguwa da tanweer a wannan zamani kafi ka samu mace irinta mai soyayya tsakani da Allah sai antona ." Cike da sanyin jiki jaguwa ya kai hannu yana shafa fuskarta zuwa wuyanta "wannan itace matar data dace dani bata da tsoro a arayuwarta, ga tsiwa uwa uba tausayi da soyayya , tana son shi tana tausaya masa sannan tana kyamar sana'arsa duk cikin masu sonshi itace the best wacce take son shi dan Allah tunda tace zata iya zama dashi a wancan rubabben gidan sannan a wnnan unguwar ,gbdy ta sake mamayesa ta qara samun wani matsayin na dabam acikin zuciyarsa . matsalar dai kin sana'arsa da take uwa uba iyayenta bazasu bashi aurenta ba, barin wannan sana'ar daidai da yake da rasashi ne rasashi na har abada wanda hakan zai bawa jami'an tsaro damar kawo wa rayuwarsa barazana . Hakika bai shirya barin aikinsa a yanzu ba idan ta amince zai yi kundibala ya nemi aurenta kafin a hankali yasan yadda zai rabu da aikin ,but for now bazai iya cewa zai bari ba domin akwai abubuwa da yawa agabansa ta kowane bangaren hagu da dama akwai mutane bila'adadin dake karkashin kulawarsa da wannan sana'ar ,idan yace zai bar wannan sana'ar da me zai cigaba da daukar nauyinsu ."? "To ai tace zata samar maka aikin yi ?"saurin girgiza kanshi yayin a hankali alamun ba zai yi aiki a karkashinta ba "zan dai san abin yi "yayi mgnr a kasan ransa ,tunanin rayuwar da zai cigaba da yi byn ya rabu da sana'ar fashi yake ." Yaja numfashi da karfi ya fesar kana a hankali ya kamo yatsun hannunta guda biyu ya tura cikin bakinsa ya fara tsotsa yana lumshe rikitattun idanunshi ,nan take yanayinsa ya sauya haka idanunshi suka canja kala hatta wondonsa ya fara jikewa, jijiyarsa na harbawa da karfi, sosai ya shige jikinta yana shafata itama shige masa tayi tana sauke ajiyar zuciya ,ya d'aura bakinsa akan lip's dinta ya fara tsotsan bakinta had'e da zira hannunsa cikin rigarta yayi sa'ar kamo kan nipples dinta , yana tsotsar bakinta yana murza kan nipples dinta, wata irin mika tayi ta bud'e idanunta dake cike da bacci suka fad'a cikin nashi ta lumshe ta sake bud'esu fesss akan fuskarshi ,ya kashe mata Idonsa d'aya batare daya cire bakinsa cikin nata ba sai ma kwanciya yayi sosai yana cigaba da shan bakinta." duk da yadda take tsananin jin dadin abinda yake mata amman hankalinta baya jikinta yayi gida gurin iyayenta, cikin tsananin tashin hankali ta soma k'okarin zare bakinta , kafin ta zare tuni ya fara cire mata kayan jiki dan ya d'an rage zafi , dan jijiyarsa banda bugawa babu abinda take bazai kusanceta ba dan yayi wa Kansa wannan alkwarin . A hankali ya dinga bin tsakiyar brest dinta yana lasa yana shafawa, wani zirrrrr na dadi ya dinga shigarta take brain dinta ya shiga shawagi cikin gaji mare. can taji ya kai bakinsa kan nipples dinta yana zagaye kan yana tsotsa nan fa ta sake fita haiyacinta ta kara sakar masa jiki bata san lokacin da ta kai hannunta cikin sumar kanshi ta shiga cakudawa tana lumshe idanunta ba. Wani irin shu'umin kallo ya dinga binta dashi sosai , kan nipples dinta suka mike jikinta ya soma zubar da ruwa saboda sha'awarsa shi Kuwa ganin ta fita haiyacinta ya fara k'okarin mikewa zai tashi da sauri ta kamo hannuwansa duka "please Adnan karka barni haka zan shiga wani hali ka cigaba please.." ta fizgoshi ya rankwafo jikinta yana busa mata iskar bakinsa. Cike da shaukinsa ta Kai bakin nipples dinta daidai bakinsa yana jinsu abakinsa ya cafka tare da kai hannuwansa ya kamo duka brest dinta yana shafawa yana tsotsan kan nipples dinta take gbdy tsigar jikinsu ya mike tana hawaye muryarta a tsarke ta kira sunansa "Adnan ! Ya cire bakinsa ya bar hannuwansa akan brest dinta yana cigaba da sarrafasu, ya tsura mata rikitattun idanunshi batare daya amsa ba , gbdy idanunta sun juye sun canza kala tamkar wacce ke shaye shaye nan kuwa ba ko d'aya giyar soyayya da sha'awa ce suka maidaita haka, ta kai hannunta ta zuge zip din wandonsa ta ciro joystick dinsa ta fara murzawa batare da tace masa komai ba .." Wanda adaidai wannan lokacin da karfe shabiyu ta buga iyayenta na can cikin tsananin damuwa da tashin hankali, dady wanda ya fito daga d'aki zuwa falo ya Kalli hjy zainab da har lokacin ta kasa zama yace "har yanzu bata shigo ba ko"? "Bata shigo ba may be yau acan zata kwana tai mgnr muryarta na rawa sannan ta samu guri ta zauna a hannun kujera cike da kunci ,bakinciki kamar ya kasheta , take ta fara Jin ciwon zuciya , wani abu taji ya shiga idanunta taji wani dum acikin kanta kamar ta daina gani tasbihi ta shiga jerawa ko ta samu sausauci ciwon dake neman kamata . Tanweer kuwa tana can ta matsu bataji jijiyar jaguwa acikin jikinta ba, shi kansa yana tsananin bukatarta kuma a yanzu ya qara sani idan babu ita acikin rayuwarsa zai shiga damuwa da tashin hankali. "tabbas na fara sonki tanweer ?" ya furta a kasan ransa duk tausayinta ya lullubesa dan gbdy ta d'auke wuta shi kanshi tsuma yake adalilin jijiyarsa da take hannunta tana wasa dashi. a hankali tayi kasa da joystick dinsa zuwa cikin jikinta da sauri ya zame," duk runtse bazai saba wannan alkwarin ba, kwanciya yayi flat ajikinta ya rungumeta sosai kamar zai rabata gida biyu ya kai bakinsa daidai saitin kunnenta yana sauke numfashi "am so sorry tanweer nayi miki mugun sabo ko ?" Ta sauke numfashi da kyar tana runtse idanunta saboda wani irin kunya daya kamata "numfashi ya janyo ya sauke da kyar "kiyi hakuri bazan so na cigaba da kusantarki ba " yayi mgnr tare da sake kamkameta ajikinsa yana bata hot kiss ta koina ajikinta sannan a karshe bai barta ba sai daya tabbatar da ta dawo haiyacinta ya maida mata kayanta shi Kuma ya sanya jallabiya mai gajeren hannu "muje na rakaki "ta juya masa baya ta soma d'aga kafafunta ba tare data Kalli inda yake ba saboda tsananin kunyarsa " wai yau ita da kanta ta riko jijiyarsa har da wani kai wa jikinta ",na shiga uku nah, tabbas na aikata babban abun kunya bata tsaya ba sai a bakin motarsa . "kin manta da motarki kika zo ?" ta numfasa tace "eh ! Still she no look at him sai wani guri tayi da idanunta "ya matsota "meye haka ki kalleni mana ina miki mgn kina kallon wani guri " kin kallonsa tayi kmr yadda ya bukata ta rungume hannuwanta duka a qirji"ya dawo gabanta ya tsaya tayi saurin runtse idanunta." ya tsura mata Ido acikin hasken daya haskaka gida "wai meye haka ne ?"ya sake tmbyrta yana janyota jikinsa kawai yaji ta fashe masa da kuka . Shiru yayi yana sauke numfashi "kayi hakuri please". "Da'akayi me tanweer ?"ai ni baki min laifin komai ba "cikin murya kuka tace "na nemi kayi having sex dani Allah ba halina bane haka nan na dinga jin ..." "is okay tanweer "ba ke kadai ba nima ina jin abinda kike ji koma nace fiyye da yadda kike ji kawai daurewa nayi na kasa having sex dake wallahi da zan biyewa zuciyata bazaki koma gidanku a daren nan batare danayi wani abu dake ba but bazan iya biye mata ba . Tanweer bakin san komai ba sai dana koyar dake karki sake daurawa kanki laifi ni ne me laifi, nine silar janyo komai am really sorry ." ta girgiza masa Kai "no ni ce.." ",Shiiiiiii karki sake daurawa kanki laifi "a tsayen da suke ma secuzing din junansu suke da hannuwansu, da kyar ya sakata a motarta. jikin tanweer a sanyaye ta shiga motar inda zuciyarta ke bugawa da karfi fiyye da kaida har ya juya zai shiga motarsa ya dawo "idan kinje gida duk abinda za'a ce hakuri ne naki ,hakuri zaki basu dan kinyi laifi sosai " yana gama fad'ar hk ya sake juyawa ya shiga nashi motar itace ta fara fita sannan shi ,yana biye daita a baya har bakin estate dinsu sai daya ga securities sun bud'e mata get din farko sannan ya juya zuwa gida zuciyarsa na wani irin bugawa da karfi akanta .." Hon din motarta ya janyo hankalin iyayenta mumy tayo waje da sauri ta tsaya cikin tsananin tashin hankali har sanda mai gadi ya bud'e mata ta shigo da hancin motarta ta Isa gurin da'aka tanada domin ajiye motoci tayi parking ta fito ganin itace ta juya ta koma ciki bakinciki na sake mamaye zuciyarta .Tanweer na tafe tana sakar zuci kome zata tarar yau agurin iyayenta?" dan yanayin data hango fuskar mumy babu sausauci "Ina zan Saka kaina yau ?". tayiwa kanta tmbyr ." Tana shiga falon ta iske iyayenta zaune har ma da rukayya da damuwar dady da mumy ta hanata runtsawa, jiki a sanyaye ta durkusa bisa gwiwowinta a gabansu ta rushe musu da kuka mai ban tausayi "kuyi hakuri dan girman Allah ku yafe min " "yanzu saboda Allah me kike so damu tanweer ?" "Tun yamma tanweer sai yanzu kin ma kuwa duba lokaci kuwa?" bakya Jin tsoron abinda zai faru dake ba kya gudun ki had'u da wata maseefar a hanya kina fita anyhow without security " . shi kuwa dady zaune yake ya rasa abinda zaice mata gbdy ma ya rasa inda zaisa ransa yaji dadi bai san yadda zaiyi da tanweer ba . Dafe qirji mumy tayi saboda ciwon da take jin gurin yana mata rukayya ta dafa mumy tana bata hakuri tana mata sannu ,a hankali hawaye ke fita a idanunta cikin muryar kuka take cewa "bakinciki ki zai kasheni tanweer..." rukayya cikin tsananin tashin hankali ta d'aga murya tace "kin shiga uku tanweer zaki yi sanadin kashe mahaifiyarki wallahi tun wuri ki dawo haiyacinki ,so fa ba hauka bane idan so cuta ne ai hakuri magani ne kina son ki maida kanki yar iska da karfi da yaji wallahi kibi a hankali muddin kika bari bakincikinki ya kashe mumy zaki buga babbar hasara .Rukayya kuka mumy kuka tanweer kuka shi kansa minister alhji abubakar hawaye yake zubarwa mai zafi . Tanweer ta rarrafo tazo gurin mahaifinta "dady please kayi hakuri wallahi bazan sake ba " sai lokacin yay mgn cikin karfin hali "karki sake fada min haka, sau nawa kina min irin wannan alkwarin kina sabawa?" ta sake bude baki zatai mgn yace " enough tanweer banason jin komai daga bakinki tashi ki bani guri " ta yunkura da kyar ta tashi ta shige d'akinta tana yiwa kanta fad'a "tanweer ya dace ki canza kodan samarwa iyayenki da kanki kwanciyar hankali ,ki daina zuwa gurin Adnan , shi me yasa bazai zo gurinki ba sai ke?" Ta zauna a bakin gadonta cike da Jin nadama aranta. tana zaune tana goge hawaye rukayya ta shigo tana cewa"haba tanweer ,dan Allah ki canza wannan rayuwar bata dace dake ba dan ma Allah yasa gidan nan ku kadai ne , ya kike tunanin halin da iyayenki zasu shiga ace akwai mutane atare daku ?". Hawaye masu zafi suka zubo mata . rukayya ta zauna gefenta "Ki daure ki cigaba da addua ". "Ina yi rukayya wallahi har na gaji da yin addua "ta fad'a tana kuka "ba'a gajiya da addua sai dai kina yi kina avoiding din wasu abubuwa ne, ki d'aure ki koyi hakurin rashin zuwa gurinsa wallahi a hankali kina addua kina rarrashi zuciyarki zaki rage soyayyarsa. girgiza kai kawai tanwer tayi a ranta tace "rukayya bazaki gane ba, rukayya soyayyar nan nada wuyar bari ,ita wallahi bancin iyayenta ma da tarewa zatai agurinsa sai dai yasan yadda zai yi daita. "tanweer!" Rukayya takira sunanta bata amsa ba sai dai ta d'ago ta zuba mata Ido tana sauraronta "ki dinga karanta ya hayyu ya qayum ya zaljalalu wal ikiram sannan da laila ailla anta subhanaka inni kuntu minal zalimin inshallahu zaki samu sausauci da natsuwa kina addua Kuma kina nacewa wadan zikirorin suna matukar yayewa mutun damuwa ."rukayya tafi minti shabiyar a d'akin tanwer tana bata shawara kafin daga bisani ta barta ta koma d'akinta . Bangaren jaguwa kuwa karfe daya daidai ya shgo gidansa yana shiga falo ya k'arasa gurin fridge ya bud'e ya d'auki goran ruwa mrs v tare da kafeshi abakinsa ya shanye tasss sannan yayi wurgi da rabon zama yayi akan d'aya daga cikin kujerun falon yana sauke numfashi yana Jin kamar tanweer na kwance ajikinsa ne , wata irin zazzafa soyayyarta ne ke ratsashi yana tuno duk abinda ya gudana a tsakaninsu ,bai yi tunanin zai rufta har haka ba, lallai maganr anas ta tabbta koma yace bakinsa ya kmashi ji yayi an dafashi a zuciye ya juyo da niyyar yiwa kowa ye maseefar katse masa tunani sai yaga anas ne "cool down mutumina karka saukemin maseefa ya fad'a tare da zama a gefensa "ya ka maida tanweer ?"um na maidaita wallahi sai naji dama na barta. "bangane dama ka barta ba ?"ka barta ka dinga kwana da yarinyar mutune ko me ?". tsaki yaja "kai wallahi wani irin mutun ne ko yanzu banyi komai daita ba ,"bayan na farko kana son kace baka sake ci ba ?". "Naci mana amman sau daya ne daga shine dai babu kari. "Shikenan ka dinga kiyayewa please kasan yarinya ce karama ." "nasani shiyasa ma kaga banason kusancina daita wallahi idan tana zuwa zan din cin yar mutane né kawai ,zan ma fad'awa mai gadi kar ya sake barinta ta shigo idan tazo "gsky abar wannan relationship din haka tunda bazai kaiku ga yin aure ba ." Har yanzu kaki ganin mutumin nan sai faman binka nake ,ka hadashi da wancan mutumin ayi komai a gama ayi musu tsakani zuba masa idanunsa dake cike da giyar soyayya yayi sannan ya mike tsaye ya fara zare jallabiya dake sanye ajikinsa ya rataya akafadanshi ya nufi d'akinsa yana cewa " zuwa yanzu nasan ya horo sai dai ban shirya ganinsa ba sai mun dawo daga abuja mugama da aikin nan da aka kawo ". Yana shiga d'akinsa bathroom ya shiga ya tsaya rike da kugunsa yana tarawa kanshi ruwan wanka babu abinda zuciyarsa ke yi sai faman tunanin tanweer hankalinsa gbdy baya jikinsa tube boxes dinsa yayi ya shiga bathtube anatse yayi wanka ranshi na sake fari da haske a duk sanda ya tuna tanweer murmushin farinciki ne ya subuce masa a haka yayi wanka ya fito . Ya goge jikinsa ya bud'e Inda kayan shan iskansa yake ya dauko gajeren wando ya sanya ya shirya tsaf sannan ya kwanta batare daya sakawa cikinsa komai ba. Washegari da safe byn fitar dady mumy ta iske tanwer a dakinta kwance ,ta tasheta ta mike ta zauna tana dubanta "ina kwana mumy?" Kin tashi lfiya mamana ?" Lafiya ta amsa atakaice mumy ta kamo yatsun hannunta sannan cike da marairacewa tasoma mata nasiha mai ratsa jiki tana rikonta "ki tausaya min surayya wannan rayuwar nasan qaddara ce amman ki daure ki cinye jarabawar karki kauce hanya ina miki addua zaki samu wanda yafi shi komai take hawye ya shiga turereniyar zubo mata "wannan alfrma ce na nema agurinki zaki min ko kuwa na hakura na cire raina akanki na bar masa ke ya maye mki gurnina "?kanta ta shiga girgiza mata alamun "a'a ". "Kinyi min alqawarin zaki hakura dashi "?ta gyada mata kai alamun"eh! dan babu yadda zatai amman hakura da jaguwa ma bai taso ba mutumin da duk saukar numfashinta da tunaninsa aciki. "Na gode allah yayi miki albarka allah yaye miki ". da misalin karfe uku tana zaune a falo taji motsin shigowa dolapo ya shigo da manya ledodi ya ajiye a gefe yana gaisheta ta amsa fuskarta babu yabo babu fallasa ta mike ta koma d'akinta ta kwanta , dolapo bai k'arasa fita ba dady yasanyo Kai yayi saurin yin gefe ya bashi hanya mumy tayi masa sannu da zuwa kallon da yayiwa mumy gabansa ya fadi sannan ya amsa mata sannu da zuwan datai masa ya zauna a falo yayinda ta tashi ta shiga kitchen ta dauko masa ruwa mai sanyi ta kawo masa ta zauna a gefensa tana sake masa sannu da zuwa byn ya sha tayi masa ya aiki " alhamdulillah yana ganki ke kadai shiru ina ita wannan yarinyar ?" ya tambayeta gabansa na faduwa kar ace bata nan . "Tana d'aki yanzu ta shiga " naunayen ajiyar zuciya ya sauke yana samun natsuwar zuciya "hankalina na kanku saboda nasan na barki cikin wani hali "ai inshallahu komai yazo karshe ta fad'a tana fad'a masa yadda sukayi daita da safe byn fitarsa "Allah yasa Iya wahalarmu kenan tace Ameen "ai muddin ta saba alkwarin taki natsuwa acikin gidan nan zan bata mamaki domin dole ta zaba komu ko shi wancan dan iskan barawon banza inji cewar dady. ita kuwa uwar gayya tunaninta ba'a kansu yake ba dan tana shiga daki ta d'auki wayarta abun mamaki missed calls din jaguwa ta gani guda uku ajere murmushin jin dadi tayi ta soma neman layinsa kira d'aya ya dauka alokacin yana zaune akan kujera a falonsa system ne a gabansa ya dauka ya manna a kunne idanunsa na kan screen din wayar "hello tanweer ?" Shiru tayi tana sauke naunayen ajiyar zuciya tare da Jin dadin zazzakar muryarsa "ina yini ?" "Lafiya ya Kike fatan komai lfy ko dan jiya da tunanin abinda zai faru a gidanku na kwanta hope babu abinda aka miki?" Babu komai fad'a ne kawai Kuma kamar yadda kace hakuri nayita basu "that's good haka ake so ". yayi shiru itama tayi har sai data d'auka ko ya kashene ta cire wayar a kunnenta ta duba taga har lokacin yana kan layi ta maida tana sauke masa numfashi tana cewa "hello ! "Ina jinki tanweer yaakayi ?" "last Kafin zuwana jiya gurinka kace min zaka zo gidanmu ?" Shiru yayi yana sauraronta batare daya ce komai ba illa mikewa da yayi tare da gyara rigarsa sannan ya nufi d'akinsa ya d'auki wasu abubuwan amfaninsa ya karaso Inda akwatinsa red and black yake ya bud'e sama ya zubasu sai lokacin yace "ina sauraronki sauri nake domin akan hanya nake tafiya zanyi zuwa Abuja jirgina karfe shida daidai zai tashi ". me zakaje yi abuja ?" Tayi mgnr kmr zatai kuka dan tuni idanunta sun cicciko. "alqalla !" Yana daure fuska dan karta kawo masa wasa a aikinsa. shiru tayi kamar ta karasa fashewa da kuka "banason aikin nan adnan ......" "kullum maganarki kenan " ya katseta ta hanyar fadar haka cikin zafin rai "shine damuwata nafi son ka zauna empty baka aikin komai akan wannan sana'ar, ka tausaya min mana "naji !" Kukan da take dannewa ne yayi nasarar kufce mata ta soma rera masa kuka har da shesheka "meye hk Kuma ?"ke me yasa kuka baya miki wahala né ?" "idan wani abu ya sameka ya kake son nayi ? Sosai tausayinta ya kamashi dan hk ya kwantar da muryarsa kmr tana gabansa "ki kwantar da hankalinki babu abinda zai sameni zama yayi domin rarrashinta wanda bai san yanayin hakan ba , " kwana nawa zakayi ?" zanyi kamar sati daya zuwa kwana goma "haba Adnan me yasa baka tausayina ne kwanakin nan sunyi yawa ". Ya sake yin kasa da murya abinda zai kaimu din ne dole sai munyi taking time "shikenan Allah ya tsare min Kai "ameen ya furta a can kasan makoshi yana lumshe idanunshi "yanzu sauran awa daya da wani abu kenan ku bar gida yace "um ! "zanzo na ganka kafin ku fito zuwa airport Kona zo airport din direct "? "No karki zo " ya fad'a atakaice tare da katse Kiran dan bai son tazo sannan bai son mgn dayawa dan ma itace shiru tayi rike da wayar taso taje ta ganshi kafin ya wuce har ta fito mumy ta kasa ta tsare kamar tayi kuka ganin take iyayenta basa mata adalci a hukuncin da suka yanke mata a zatonsu zata iya zama na tsawon lokaci batare data d'aura idanunta akanshi ba ?". ta lumshe idanunta daga tsayen da take "bazan iya ba gsky sai daí kuyi hakuri wallahi ta cigaba da sakar zuci . Dady zaune a d'akinsa byn yayi wanka ya sauya kaya zuwa jallabiya ya jima zaune yana tunanin rayuwa kawai yana Jin ciwon abinda tanweer take aganinsa hakuri ya dace tayi . ya mike da kyar ya goya hannuwansa duka abaya yasan babu tantana wannan yaron da take zuwa gurinsa yana ta'bata . mace akan jijiya babu abinda bazata iya yi ba tunda taji dadinsa da matukar wahala ta iya rabuwa dashi sai ya tashi tsaye yayi amfani da karfnsa da kudinsa da matsayin kujerar mulkinsa . ya runtse idanunshi "duk fa zunubinsa ne ya kare akan tilon yarsa haka rayuwa take shine wanda yake cin mata a office ,Shine yaci a hotel hotel ,shine yaci a mota Kuma duk yara kanana brain dinsa ta hasko masa fuskar Hibbat yarinyar yar kimani shekara sha takwas a duniya a mota yayi yayin cinta a car park yawon zuwan da yake gurinta Kuma duk sanda yaje sai ya ci yake komawa gida mutane dake gurin suka fahimci haka wata rana Yana tsaka da yi suka zo suka tsaya ajikin motarsa suna buga kofa. yayi saurin tashi akan hibbat Yana Maida wondonsa ai kuwa suka taru ajikin motarsa har sai daya fito gashi babban mutun ga hibbat yarinya karama siririya doguwa kyakkyawa jinin saurata . nan fa suka haushi da fad'a taya kamarsa zai dinga irin wannan rayuwar da yar cikinsa case har gurin sarkin agege , ganin shi din babban mutun ne ga Kuma yarinyar diyarsu ce idan ma suka ce zasu daga maganr cikinsu zatayo kamar sun tonawa kansu da sarautarsu asiri ne yasa aka bar maganar Amman fa duk da hakan bai sa ya rabu daita ba suna haduwa daita akan titi depomu express ya d'auketa suje hotel yayi yadda yake so daita idan kuwa yayi tafiya zuwa Abuja ko Kaduna shikenan kofar sikanci ya bud'e sai a hada masa yammata uku alokaci daya yaci wannan ya gama yaci wannan haka yayi ta rayuwarsa sai gashi sanadiyyar iskancinsa ya janyowa yarsa " . "me yasa nayita zina da ya'yan mutane gashin abun ya dawo kaina ..?" Yana cikin zagaye d'akin wayarsa ta soma ringing naunayen ajiyar zuciya ya sauke yaje ya d'auka yana dubawa ,number ne kawai babu suna har zai ajiye wayar sbd bai daukar number da babu suna sai kuma ya fasa ya dauka tare da yin shiru "hello aka fada daga daukar wayarsa shima hello yace "alhaji ili ne. "okay ili ya kake ?"Lafiya alhj kwana biyu banga kiranka ba shine nace na kiraka muyi bakin mata daga kano gasky akwai daya dana tana da maka zaka ji dadinta "ili ai tunda kaga bana kiranka ai kasan akwai damuwa yanzu dai magana ta kare dan a yanzu bana cikin kwanciyar hankali sakamakon abinda na dade Ina yi a boye ya shafi dilon diyata dan haka zina ta fita araina daga yau karka Kara kirana akan mata yana gama fad'ar haka ya katse Kiran tare da juyowa bayansa Ido hud'u sukayi da mumy .." Kallon mamaki ta dinga binsa dashi tamkar bata san shi ba bancin da kunuwanta taji yana maganar da tace karya ne idan wani ne ya fad'a mata . Hawaye suka shiga zubo mata shi Kuwa gabansa ne ya dinga faduwa ,ya dinga Karanto Kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun wani irin zufa ke tsatsafo masa bisa goshinsa kamar an watsa masa ruwa . gbdy sukayi sit na tsawon mintoci daga shi har ita shi tashin hankali ya hanashi magana ita Kuma mamaki ne ,mumy dake zubar da hawaye bai yi auni ba yaga ta zube kasa ta zauna dabas tana cigaba da kallonsa yayi saurin yayo kanta zai ta'ba tayi saurin dakatar dashi da hannunta "karka tabani Allah sarki tanweer ashe ubanki ne yayi silar jefa rayuwarki cikin kunci hakika ka cutar da tilon diyarka, ni Kuma ka yaudareni ta fad'a tana goge hawayenta kana ta numfasa ta cigaba da mgn " na kan zauna ina tunani me yasa abubuwa suke faruwa damu haka ashe da walakin kuskurenka ne ya shafita bata ji bata gani ba kaga rayuwa ko ?"Kai din ba barowa ba ,ba mahainci ba duk wanda yaganka yaga responsible man amman Kalli ta inda Allah yayiwa ya'yan mutane sakayya dan fashi yazo har gidanka ya saci kudinka sannan ya tafi da diyarka ya kwana daita ta kamu da mutuwar sonshi saboda ba'a cin bashin Allah akwana Lafiya ,wallahi da wani ya fad'a min cewar kana neman mata bazan yarda ba sai gashi da bakinka wallahi abban tanweer kabani mamaki kullum yabonka nake ashe kai din ba kowa bane sai fasa gurbi acikin mutane nayi danasanin aurenka. " ka taba fad'a min zaka kara aure na hanaka bare kace shine hujjar bata ya'yan mutane?" "wallahi a yanzu na daina ganin laifin tanweer dan haka ni zan goyawa tanweer baya ta auri wanda take so ,ta fad'a yaron ya fito suyi aure a wuce gurin kowa ya huta, haka Allah ya so da rayuwarta nata qaddarar kenan. dady ya sauke numfashi sukayi zugun kafin a hankali yace "bazan yarda ba, bazan bawa dan fashin da kasa ke nemansa Ido rufe diyata ba , bazan iya wnnan kwamacalar ba ." ta mike tsaye da kyar ta karaso gabansa ta buga table dake d'akin wanda takardunsa da system dinsa ne Akai tace "haka nan zaka hakura da abinda take so , zan fada mata da kaina cewar kace ya turo iyayensa idan Kuma kaki bakaki gani ba domin masu irin halinka suna nan cike a agarin nan." zuwa yanzu gbdy jikin dady tsuma yake kanshi yaji yana jujjuyawa dashi saboda tashin hankali "wallahi ka cuceni ban taba hanaka aure ba amman kake neman mata tana gama fadar haka ta fice daga d'akin ya biyota da sauri yana kiran sunanta "zainab karki soma wannan dayen aiki "zan yi domin wannan shine hukuncin dayafi dace wa da kai ,data dinga binsa yaje ya sake yi mata wani cikin gara ta auresa tunda taji ta gani tana sonshi "karki min haka zainab arayuwa kinsan Ina matukar sonki fiyye da kowa da komai a duniya ban taba tunanin idan kinji abinda na aikata zaki yanke wannan hukuncin akaina ba. na duara burin duniya akan diyta zata auri mijin da zatai alfahari koda bata auri Ibrahim ba dan haka kar muyi haka dake...." " zamuyi koma nace muyi data zubar mana da mutunci kmr yadda kake yi a waje Allah gara ta aureshi ai shiriya ta Allah ce sai kaga ya shiryu a sanadiyyarta "bafa zan yarda ba, tanweer diyata ce "please ka fitar min a daki kana damuna da surutun banza,kai bana ma son ganinka kuma kasan allah babu wanda ya isa ya hana aure nan ". da misalin karfe shida na yammacin rana Suka fito cikin shiga iri daya sai dai kalar kowannensu dabam sannan kowannensu goye da school bag kawai jaguwa ne kawai mai akwati wanda yake dauke da kayan aiki da school bag idan ka gansu zaka dauka yan wasan kwalo ne saboda irin shigarsu sukayi suka shiga mota daya scopio yajasu suka bar gidan . kai tsaye airport suka nufa koda suka isa jirgi ya kusan tasshi daman kuma suna sane suka fito late dan su samu damar wucewa da makamansu da dan sauri suka isa reciption suka Mika body fast dinsu nan maiakatan wajen sukace sunyi lattin jirgi ya kusan tashi . daya daga cikin maakatan gurin ya tashi kasancewar yasan jaguwa adalilin tafiye tafiyen da yake ,ya karbi akwatin jaguwa suka nufin filin jirgi cikin sauri ya karbi lebet a hannu wani ya manna a akwatin aka sakashi acikin kagon jirgi sannan suka shiga kowannensu ya nemi set dinsa . Yayinda eku daya rigasu isa abuja tun safe ya kama musu daki a humble star hotel a second floor ,yayi musu shopping kayan bukatarsu sannan ya zauna zaman jiran karasowarsu karfe bakwai daidai ya nufi airport ya jima kadan kafin ya karasa saboda nisan dake tsaknin inda yayi musu louge yana gama karasowa ya tsaya ariver domin jiran karasowarsu . Karfe takwas daidai suka sauka,suna sauka eku ya dukesu kai tsaye unguwar Funsho Williams avenue suka nufa bai tsaya akoina ba sai abaki tafkeken get din humble star hotel ,get din abude yake kmar koda yaushe ya sanya hancin motar cikin haraban hotel din maakata hotel din suka taso suna nuna masa inda zai yi parking yana gama parking suka fito daya bayan daya cike da jin kai suke taku har suka karaso cikin reciption "gsky eku ka kama guri mai kyau da sirri allah yasa yadda wajen hotel yayi kyau cikinsa ma haka yake?"inji cewar kamil "ai kana gani ba magana jabir ya fada yana sosa keya suna gama karasowa second floor ya mikewa kowanensu key'n dakinsa sannan ya karasa da sauri bakin kofar dakin jaguwa room 120 ya bude ya tsaya har sai da jaguwa ya shiga sannan ya biyo bayansa babban daki ne dayaji komai da kayan more rayuwa zama yayi akan kujerar kwaya daya dake ajiye adakin eku ya dauki remut ya qara masa karfin ac dake aiki a dakin yayida jaguwa yayi shiru yana kallon tsarin dakin murya cike da ladabi eku yace "boss me zaa kawo maka?shiru kamar bazai yi magana ba sai kuma ya motsa lips dinsa "wani abu mara nauyi "okay sir ya juya ya fita jaguwa ya zuge zip din yar saman rigarsa ya ajiye akan gado ya kwanta flat yayi pillow da hannuwansa duka sannan ya runtse idanunshi babu wacce yake gani acikin kwayar idanunshi sai tanwer dinsa laulausar gashinta,surar jikinta uwa uba dukiyar fulaninta a yanzu ko baa fada masa ba yasan yana quanrta kamar shine ya haifeta musaman a irin qaunar da take masa mai tsanani sai dai duk wannan qaunar da yake mata zai rusheta ya zamanto kamar baa yi ba , zai bar wannan sirri acikin zuciyarsa bama zai bari wani mahaluki ya fahimci halin da yake ciki ba . a hankali ya fara jin ana knocking a kofar dakin da kyar ya bude bakinsa ya bada Umarnin shigowa kuma har lokacin bai bude idanunshi ba maaikaciyar hotel din ce sanye cikin riga da siket iya gwiwarta ta gaishesa bai amsa ba ta ajiye faranti silver ta juya ta fita ta rufo masa kofa . Byn fitarta da kamar minti gomasha biyar ya mike zaune yana jin sauyin yanayi ajikinsa ,iska ya furzar mai zafi sannan ya kira number anas da sauran abokansa kana ya janyo akwatinsa ya bude bindiga pistol ya soma fitowa dasu daya byn daya yana kallo kusan guda shida yana kokarin fito da cikon ta bakwai suka fara shigowa one by one anas ne ya shigo akarshe yayi wa kofar key. Zama sukayi gbdy a gbansa suna kallonsa ya dago ya kallesu "bana bukatar kowanne aciinku ya kwana da kowace mace daga yanzu har zuwa sanda zamu Kammla abinda ya kawomu,bamu samu isashen lokacin tautaunawa ba kafin mu taho amman nasan kowa yasan abinda ya fito damu abu ne mai mahimanci. Gyada masa kai sukayi "yanzu dame zamu fara?"jabir ya tambaya ya mike tsaye ya jingina da bangon dakin tare rugunme hannuwansa"zamu jira sky muji bayyanan daya samo mana akansu tukun idan ta kama ma a daren nan ma zamu iya fita . zamuyi wannan aikin bisa kasada da rayuwarmu idan mun fadi ku yafemin idan kuma munyi nasara muyi farinciki tare. " inshaallahu zamuyi nasara inji cewar Ana's "idan kaji ajiknka zamu fadi mu hakura mana?jubi ya fada yana dubansa "sam banji ajikina cewar zamu fadi ba amman wannan rayuwar tattare take da abubuwa ya fada yana lumshe ido sun jima suna tautaunawa har karfe dayan dare basu samu wani bayani daga sky ba dan haka ya sallamesu byn ya mikawa kowannensu bindiga sannan ya shiga yayi wanka ya fito ya kwanta ruf da ciki gbdynsu sun yi bacci amman Banda jaguwa bini bini zai dauki wayarsa ya duba ko zai ga wani bayani daga sky à hankali Sakonni sky ke Shigowa wayarsa ya zabura ya mike daga kwance da yake ,kwana yayi yana tsara yadda fitarsu zata kasance yayinda minister suka kwana suna tashin hankali da hjy zainab . Washegari yana tashi ya bude school bag ya dauki brush da toothpaste ya shiga bayi bai jima ba ya fito yana kallon murdadden jikinsa zuwa kan nipple dinsa abinda yafi daukar hankali mata kenan akanshi inda zai sakewa mata da ya ci mata bilaadadin ya goge jikinsa ya fito da turare mai dadin kamshi ya feshe ilahirin jiinsa ya dauki riga da wondo bakake ya saka ya janyo wayarsa nan ya sake cin karo da sakon sky cikin sauri ya shiga neman layukan abokansa ,a haraban hotel din suka hadu suka shiga mota suka fita ." tun da sanyi safiya shima dady ya shigo d'akin mumy ya isketa zaune ya tsaya a gabanta yana dubanta idanunta duk sun kubura saboda kuka "ni zanyi tafiya zuwa kaduna wata killa na dawo yau ko gobe "bata kallesa ba ta cigaba da jan casbaha ",kiyi hakuri zainab a halin yanzu zuciyata cike take da gariri da tashin hankali bama haka ba har cikin zuciyata nake Jin nadamar abinda nayi . Wallahi Zainab nayi nadama tun kafin kisan komai na dade wani abu bai sake shiga tsakanina da diyar kowa ba adduata Allah ya yafe min ya Kuma min sausauci bata ce masa um ba bare um'um har ya Karaci maganarsa ya juya ya tsallake ya bar garin zuwa kaduna yana fita mumy ta tashi ta shiga d'akin tanweer ta sameta kwnace lamo tana tunani jaguwa yayinda hannunta ke rike da casbaha tana ja tana masa adduar Allah ya karesa mumy ta samu guri ta zauna kusa daita tana shafa kanta hawaye suka shiga gangaro mata tanweer ta yunkura ta mike zaune taga mumy na Kuka cikin muryar kuka tace "kiyi hakuri mumy nasan saboda ni kike kuka ko ?" inshallahu zan canza, ta girgiza mata Kai tare da riko tafin hannunta cikin nata cike da tausaya mata Sun dade a haka Mumy na shafa kanta so take ta furta mata abinda ke ranta amman ta rasa dalilin dayasa ta kasa . cike da jajircewa irin ta sky jaguwa da abokansa sukayi nasara domin kuwa sun amshi makudan kadade kimanin million hamshin a hannun alhj usman koko betse farmer farm sectry , mutun biyu suka rage dan hk suka dawo masaukinsu cike da farincki sun so suyi ashararanci jaguwa ya hanna dan baya wasa da aikinsa sannan kuma baya son aka masa wasa". Washgari suka fita neman Alhaji sani fefa shima cikin saa suka shiga gidansa suka amshi kudi mai yawa a hannunsa mutun daya yayi saura wato ajirebi .” Su jaguwa na fita daga gidan alhj sani fefa suka kama gabansu ,shi kuwa zama yayi jagwab akan kujera mai zaman mutun daya zuciyarsa cike da matsanancin mamaki “shi da yake wa mutane fashi shine yau aka wayi gari har gidansa aka biyosa? dadinsa ma basu taba masa lafiyar iyali ba koda yake sun fada masa abinda ya kawo su “kudin da yayi ruwa yayi tsaki aka dannewa marayuwa suka zo amsa “. Cike da rawar jiki da tashin hankali ya kira number alhj usman farmer farm sectry yana dauka ya fara cewa”anyaka tata shi fa domin kuwa anbiyo kudin da mukaci satin daya gabata “. Naunayen ajiyar zuciya alhji Usman ya sauke yana mikewa tsaye daga zaunen da yake “sosai kuwa nima cikin tashin hankali nike domin kuwa jiya iwar haka ina cikin tashin hankali har gida barayi suka zo suka yasheni tasss “ kace kai ma anzo maka kenan nan? “Kwarai kuwa? “amman me yasa baka kira ka sanar dani ba har kabari suka riskeni har da takamar kudin marayu suka zo amsa ? kasa kunne nayi naga ta inda zanji wanda zaa wa acikin mu tunda yanzu anzo har gida anyasheka nasan ba daga gurinka bane nafi tunani daga sama ne tunda nima sun fada min wannan kalmar kudin marayu suka zo amsa “ ya karasa maganar yana cewa bari na hadamu conference cikin minti biyu kacal muryar ajirebi data galadima da garunmallam ta bayyana a bayanin da Alhaji sani fefa ya cigaba da yi yasa suka fahimci komai “ to wa yasan da wannan maganar “.? “Byn mu biyar din nan babu wanda yasani “lallai akwai wanda yasani munyi shuka ne a idon wasu , lallai ya kamata mu san ko su waye suka fara bibiyarmu domin bana tunanin wanda zai iya karawa damu bare har ya bibiyemu, “ wannan gsky ne“. “Gani nan zuwa kafin nazo ka kira jami’an tsoro lallai dole akama wadan nan yan fashi tun kafin su riski sauran dan haka lallai su maida hankali a kamo wadan nan barayin farmer farm sectry na gama fadar haka yayi disconnecting din kira yadda yayi haka sauran sukayi cikin tsananin tashin hankali ajirebi ya hada kudaden daaka raba aka bashi ya zuba cikin akwati ya bar gidansa dan daman cash suka amsa domin gudun idan asiri ya tono ko anbi diddigi bazaa gano daga inda kudn suka shigo ba.” Shi kuwa Alhaji sani fefa ya soma neman layin jami’an yansanda ya zayyane musu duk abinda ake ciki,cikin kankanin lokaci suka karaso har zuwa babban falonsa ya mike yana sake musu bayani suna dube dube tare da tambayarsa ko akwai wata sheida da zaa iya kama yan fashin “shiru yayi yana tunani mai zufi,“ina iyalin naka suke “? “Suna wancan dakin ya basu amsa yana sake zurfafa tunaninsa “fatan dai basu taba lafiyarsu ba “?babu wanda suka taba dan lokacin da suka bude kofar suka shigo basa wannan falon suna wancan bangaren ya karasa maganar yana sauke numfashi yana mamakin taaddacin yan fashi “abinda zai baku mamaki kamar walkiya nagansu agabana ni har yanzu mamakin nake yayi shiru goye da hannunwansa duka abayansa can yace “yauwa akwai ajiyar kamarar camerar dana yi a falon ya karasa da sauri inda karamar camerar daya makala a bangon falonsa take mai kallon duk wanda zai shigo. ya ciro memory “sun yi son ransu amman da wannan bazasu tsira ba domin duk fuskokinsu a bude yake yana magana yana kokarin jona momery din acikin flash sannan ya jona da tv bangon dake manne a falon ana gama hada komai sai ga fuskokin su jaguwa daya byn daya ta bayyana kowannensu rike da bindiga . daya daga cikin jami’in tsoro yace “gsky kayi dabarar saka wannan karamar camera dan sam babu wanda zai fahimci akwaita dan haka gbdynsu bazasu tsira ba duk inda suka shiga acikin garin nan sai an fito dasu . “gsky a fito dasu shine kawai kwanciyar hankalina “an gama ranka shi dade “. Sosai suka maida hankali ga tv duk inda aka hasko fuskar jaguwa da abokansa sai yansada sun dauki hoto , fuskokinsu tas ta fito bazaayi wahalar kamosu ba, cikin kankanin lokaci suka tura hotunansu zuwa headquarters sannan aka tuwa kowaneni maaikaci dake aiki cikin garin sannan suka masa sallama suka wuce …..” Jaguwa na zaune a mota sakon sky ya shigo “boss byn fitarku a gidan jami’an tsaro sun zo gidan alh sani ku hanzarta komawa masaukinku “.uhm “! Kawai ya furta a hankali sannan ya katse kiran. a rana ta uku basu samu bayanin komai ba akan mutun na uku da suke hari daga bakin sky haka ma rana ta hudu wasa wasa suka share kwanaki suna nemansa batare da sun gano inda yake ba dan haka gbdy suka raba kansu suka bazama nemansa yayinda hotunnsu ya baza acikin garin abuja tare da baza jami’ai a kowani titi. ****** Cikin wata shiga ta kamala wacce idan ka kallesu bazaka taba cewa su din masu sata da azalumai da gwanati bane suka shigo cikin club kowannensu ya samu guri dabam ya zauna yana kare wa yanayi gurin kallo har sanda babban yaron ajirebi ya shigo ya isa inda aka ajiye empty chairs ya zauna tare da ciro wayarsa yana daddanawa atare suka kalli juna sannan sukayiwa junansu sigina da ido. Zaman sa bai fi da minti biyar ba maikatan club din suka karaso inda yake yana tambayarsa abinda yake da bukata , "yallabai me zaa kawo maka ?" ya dago a hankali ya kalli matashin maaikacin dake sanye da uniform fari sannan yace " kwalba giya daya ma ya isa yaron ya juya da hanzari ko minti biyar bai yi ba ya dawo hannunsa rike da tire na silver da kwalbar giya da cup ya ajiye masa akan table duk su jaguwa na zaune suna kallonsa sai dai a shirye suke dashi a hankali ya dinga tsiyaya giya a cup yana sha har ya shanye tass cikin haka aka kira wayarsa ya dauka yay magana sannan ya mike tsaye yana kiran yaron daya kawo masa giya. Yaron ya karaso cike da ladabi ya tsaya agabansa ya ciro kudi ya mika masa batare daya tsaya amsar canji ba ya juya yana isa haraban club din yaga an sha gabansa a matukar tsoarace yake kallonsu duk da bai san fuskarsu ba ya fahimci su din kamar zasu cutar dashi ne,ya juya da sauri zai gudu yaga mutun biyu a bayansa ,gbdy suka zagayeahi "ina bukatar ajirebi?". "Wani ajirebi kenan ?" "kenan amsa kake bukata daga garemu ?" Anas ya fada yana harbin gwiwarsa ya saki kara mai sauti tare da zubewa kasa rike da kafarsa yana cewa "yana wani hotel amaitama no 21 ameka anyaku number dakin 104 suka karbe wayarsa sannan suka turasa cikin motarsa suka rufe shi batare da sun zare key ba suka juya daya byn daya suka shiga motorsu . jaguwa ya maida hankalinsa ga kallon titi zuciyarsa na hasko masa fuskar tanwer yana kwadayin ganinta da jin muryarta amman wannan aikin ya sha gabansa bazai samu damar kiranta ba sai ya kammala numfashi ya fesar tare da sauke numfashi alokacin da motarsu ta shiga emeka hotel . sun jima basu fito ba suna jiran umarni daga jaguwa a hankali ya bude murfin motar ya fito yana gyra wuyan rigarsa batare da yace musu komai ba. suma basu damu ba domin sun san shirunsa yana nufi su biyosa ko kuma su kama kansu ya soma tafiya sam bazakace dan fashi bane . kai tsaye ya nufi kofar glass wacce zata kai mutun cikin hotel din yana shiga ya tsinci kanshi a reciption yana kokarin tamvayar wata maaikaciya number dakin ya hango ajirebi ta gurin swimming pool yana zukar taba kai tsaye ya zarce zuwa gurin yana hamdala . Ajirebi na zaune yana cigba da zukar sigari yayinda jaguwa ke nufo gurinsa anas ,da kamil da jabir suna biye dashi sky da jubi da eku , suna waje cikin mota suna jiran umarni . Ajirebi ya zuki sigari ya busar yana lumshe ido ko da zai bude idanunshi kawai yaga mutane sun zagayeshi cike da tsananin tsoro ya saki sigarin hannunsa kasa yana dubansu gabansa na faduwa anas yayi sama da rigarsa nan idanunshi suka ga bindiga "tashi muje masaukinka cikin lumana kafin ranka ya zama fansa ,ka dauka zaka gudar mana ne?". Shiru yayi yana tunanin yadda akayi sukasan yana gurin "babu wanda yasan san ko su waye mu karka bari a fahimci komai dan kai zata kwabewa domin zaka bakunci lahira batare daka shirya ba inji cewar kamil dan.shi jaguwa ko uffan baice ba . Cike da tashin hankali ya mike jikknsa na rawa suka jera da jaguwa har suka kawo bakin kofar dakin daya kama suna shiga jaguwa yasa kafarsa daya yay masa mugun bugu sai ga ajirebi akasan tayis timm fuskarshi ta bugu da karfi "wannan na bata mana lokaci dakayi kwana da kwanaki ne ,dan kasan muna nemanka shiyasa kazo nan ka tare ,kana tunanin zaka bace mana ne ?" Ko Ka bace kayi aikin banza tunda karnunka na yawo kaga shigowarka hannu bazai wahala ba . ya numfasa sannan ya cigaba da magana "ina kudin marayu ?" Bakinsa na rawa yace "suna cikin akwatin can "very gud dan ka taimaki kanka da ka taho dasu dan wallahi da haushinka nazo idan kayi any mistake akanka zan fara kashe rai ". Nawane acikin akwatin ?"70 million. Ya bashi amsa jikinsa na rawa "ina sauran "? "Suna account dina ,ina wayoyinka ?" ya ciro guda daya acikin aljihunsa yana nuna musu "ina sauran wayoyinka?"suna gida . "Me yasa ka barsu agida ?" "Ranka shi dade bansan zan hadu daku ba . "nawa ne acikin wannan account din "million goma shabiyar ne yana rufe baki sumy budurwar da aka kawo masa aminti talatin data wuce ta fito daga bayi daure da farin towel tana ganinsu rike da bindiga ta kwalla qara sannan ta zube kasa sumammiya. jaguwa ya numfasa hade da runtse ido yana shafa goshinsa "kun sace kudin marayu kowanneku na cin duniya dashi. Kowannenku ya kama hotel da karuwai iri iri yana cin hakin bayin allah yanzu ace na harbeka na aikaka lahira inda mahaifin yaran ya tafi ace ni barawo ne nayi maka fashi sannan na kasheka baasan abinda kai da sauran yanuwanka suka shuka ba . kamil bashi account din marayun nan yasa kudin duka acikin "haba ranka shi dade idan haka ne ai bani kadai naci kudin marayu ba alhji usman Koko betse tsohon farm sectry ma yaci nashi kason da sani fefa zan nuna muku inda suke da sauran ....." "Kamin hiru har ka samu baki zayyano bayani ya daura masa bakin bindiga akanshi "tuni na gama dasu kai kadai ka saura dan haka kayi abinda na saka ". jikinsa na rawa yace " wallahi ba iya mu kawai bane akwai galadima shima yaci 50 millions ,ni iya million sittin ne kudin danasan naci sauran nawane "ba nasu bane . "I said shurt up mutumin daya saba cin hakin mutane komai aka samu agurinsa ba nashi bane duka zaka tura idan kagama turawa da kai zamuyi amfani gurin fito da shi galadima dan kwandala bazakuci acikin kudin nan ba . jikinsa na kyarma ya sake bude baki zai yi magana jaguwa ya buga masa wata hadaddiyar tsawa "Shut up or else I will get you lost in second are you insene?ina magana kanayi ?"kayi hakuri ranka shi dade nayi shiru hankalinsa a matukar tashe ya shiga mobile baking dinsa . Yana kokarin tura musu kudin kamil da jaguawa sukayi kan budurwar dake sume suna kallonta suka barshi da anas wanda shima hankalinsa ke kansu bindigar ce kawai ya saita a qirjin ajirebi,"kalli yarinyar nan sak bahaushiya dan allah me zata tsinta agurin wannan katon bayarbe "? Anas ya fada yana karewa fuskarta kallon tsaf kyakkyawa ce fara sol doguwa mai shape din coka cola ga suma kana ganinta kaga hausa fulani . kamil ya numfasa yace"me zata tsinta fa kace?, kudi fa ta fito nema kaga kuwa tasan abinda zata tsinta ai abujan ba kyau, idan kaga yadda ake hadawa mata connection sai ka sha mamaki muma dan boss ya hana ne da mun shana da manya mata masu kyau da diri,suna ta magna akan yarinyar da bata san halin da take ciki ba Yayinda hannun ajirebi daya ke sarrafa waya, dayan hannunsa kuma ke laluben bindigarsa a karka shin gado domin tsira da kudin......" My new number 09136918331 Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wadan nan number's din 09136918331 or 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 09136918331 domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️30 ……….Jaguwa yaja tsaki wannan na daya daga cikin abinda yasa ya tsani zahra da soyayyar da take masa ,a ganinsa sam wannan rayuwar bata dace da diyar bahaushe ba ‘d’abiar arna ce ko yarikan da suka sha bam bam data hausa fulani, amman yanzu an wayi gari wasu daga cikin yaran hausa sun maida zina ado sai su baro gidajen iyayensu dan kawai ayita iskanci dasu ana biyansu kudi,basu lagos basu abuja most especially abuja ma da suka maidata tamkar kasar yuganda wad’an da zina ba’a bakin komai take agurinsu ba saboda rashin sanin ciwon kai. Ahankali ya janye kwayar idanunshi akanta ya sauke akan ajirebi wanda ya samu nasarar ciro bindigarsa, zaro idanu yayi waje tare da kiran sunan anas da karfi . cikin tsananin tashin hankali da tsinkewar zuciya bai bari ajirebi ya kai ga harbin anas ba ya sakar masa bulet a hannunsa. ajirebi ya saki wata razananniyar qara da tasa hotel din ya amsa kuwan ihunsa wanda hakan ya janyo hankalin abokan aikin jaguwa data ma’aikatan hotel din har ma da jama’ar dake cikin sauran dakuna. nan hankula mutane bila’adadin ya tashi ,su jubi suka firfito daga cikin mota suna mazura had’e da gyara bindigarsu ,take wani daga cikin ma’aikatan hotel din ya nufi dan karamin d’aki wanda aka tanada domin manager ya sanar masa da abinda ke faruwa “sir da alamun barayi sun shigo hotel din nan ” . “haka ne joy bama alamu bane sun shigo “ cikin sauri ya fad’a haka sannan ya juya inda wayarsa take ya d’auka ya fara neman number jami’an tsaro.” Jaguwa ya tako har inda anas yake cikin tsananin tashin hankali , shima anas din shi yake kallo zuciyarsa cike da fargaba da tashin hankali “da yanzu shine kwance acikin jini koma yace ya mutu , kallon juna suke yi cikin yanayi na tsananin tausayawa , shima kamil cikin tashin hankali da kidima ya matso ya dafa jaguwa yana cewa “ya kamata muyi abinda zamuyi mu fece mu bar gurin nan“. jaguwa ya gyada masa kai kawai batare daya ce masa komai ba illa rungume anas da yayi ajikinsa yana jin wani irin tausayinsa mai had’e da soyayya “kaga yadda gangancinka yaso na rasaka ko?” me yasa baka maida hankali akan aiki ne?“ ka daina min irin wannan gangancin please dan zuciyata bazata iya daukar damuwar rashinka ba ,ruhina zai shiga matsanancin damuwa idan ta rasaka’bana son na rasaka anas…”ya karasa maganar cikin raunanniyar murya kamar zaiyi kuka shima anas rungumeshi yayi tsam ajikinsa yana shafa bayansa yana sauke numfashi “is okay inshaallahu bazan mutu ba sai na bar maka magaji da zai dinga debe maka kewata “allah yasa amman nafi bukatarka a raye akan magajinka banason ka tafi ka barni wallahi idan ka tafi duniya zata min zafi dan allah ka dinga kula da kyau tuni ruwan hawaye suka cika idanun anas yana me sake jin qaunar jaguwa aransa . wani irin naunayen ajiyar zuciya kamil ya sauke bai yi mamakin wannan qaunar da sukewa juna domin ba wannan bane karo na farko da jaguwa yake daga hankalinsa akan anas ,akoda yaushe yana nuna qaunarsa koda kuwa agaban waye haka shima anas din ,ya amince da qaunar da suke wa juna . “Suna cikin wannan halin kiran jubi ya shigo wayar jaguwa ya zare anas ajikinsa ya ciro wayar ya danna koren maddanin sannan ya manna wayar a kunnesa ,jubi najin ya d’auka ya sauke naunayen ajiyar zuciya da numfashi atare sannan yace “ya akwai matsala ne “?munji qarar harbi ?” Muryar jaguwa can kasa yace “allah ne ya taimakeni yau da na rasa anas amman yanzu komai normal yanzu zamu fito ya karasa maganar yana disconnecting din kiran. ya juyo ya maida hankalinsa sosai ga ajirebi dake kwance rike da hannunsa dake tsiyayar jini a tsanake ya motsa lips dinsa tamkar baya son yin magana “ka godewa allah kana da sauran numfashi a duniya da harsashina ya samu iya hannunka ,da kayi gangancin harbin anas da wallahi yanzu ba wannan maganar ake yi ba, dan ba a hannu zan harbeka ba anan zan harbeka kasheka lahira yana magana yana tsaita daidai zuciyarsa da bakin bindigar pistol’take ajirebi ya had’iye numfashinsa ganin kallon tsanar da jaguwa ke masa wanda yake nuni da zai iya rabashi da rayuwarsa”. Jaguwa ya d’auke bakin bindigar a qirjin ajirebi ya juyo ya kalli anas dake tsaye jiki a sanyaye “janyosa muje ,kai kuma kamil ka taho da wayarsa, da akwatin can ”okay “ya fad’a sannan ya fara aikin da’aka saka shi . Wani dogon ajiyar zuciyar anas ya sauke cikin fargaba yace “tashi muje kamar jira ajirebi yake anas ya bashi umarnin tashi yayi sauri ya tashi tsaye yana zazzare idanuwa ,Jaguwa ne ya fara yin gaba sannan anas da ajirebi suka biyo bayansa kamil ne ya fito a Karshe batare daya tsaya rufo kofar ba. Cike da izza da jin kai jaguwa ya karaso reception yana gama karasowa ya tsaya ya saita bindiga a kasa yayi harbi take duk wanda ke cikin hotel din suka sake yin kasa da kansu dan dama a matukar tsorace suke tun harbin farko da yayi ,anas yayi gaba rike da kwalar rigar ajireba yayinda kamil ya tsaya ya fuskanci kofar baya da zata kai mutun swimming pool side da bindiga koda wani zai kawo musu hari.” Fuskarsa jaguwa babu tsoro ko fargaba ya tsaya yana kallon mutane kwance sunkuye da kasa suna kyarma tamkar masu jin sanyi ,taku yayi cike da qasaita ya isa gaban kujera mai zaman mutun daya kana ya juyo ya zauna kan kujeraar hakan yasa ya fuskanci office din manager ya saita kofar yayi harbi yana furta sunan manager da karfi,kamar walkiya manager ya bayyana agabanaa dan daman baya cikin offi din ya rigada ya fito , wani mugun kallo jaguwa yake binsa dashi har ya tsugunna a gabansa ya shiga juyawa jaguwa kai alamun ya tausaya masa “ka kira police ko “?manager yayi shiru jikinsa na wani irin rawa tamkar mazari, a matukar fusace ya buga masa wata hadaddiyar tsawa yana cewa “ka bud’e baki ka bani amsa”. A kidime yace”no sir ban kirasu ba taya ma zan kirasu ai ban isa ba ?“. “Ka sani ko dama ka kirasu kayi aikin banza ne , yadda kasan idan gobara ta kama kafin masu kashe wutar suzo gobarar taci ta cinye har wasu ma sun jigata haka ma jami’an tsaro suke a wannan kasar tamu , bazasu zo ba sai byn mun gama abinda ya kawomu mun wuce ka gansu da jiniyar karya domin su din karnukan farauta ne kuna takama dasu ne kawai abanza amman babu abinda zasu iya muku “. ya karasa maganar yana jan tsaki . Shiru reception din yayi baka jin motsin kowa sai na numfashin mutane da takun takalmin kamil dake kai kawo kowannensu dake duke sun kasa kwakkwaran motsi sai wani irin hadiyar zuciya suke sauke wa , jin shiru har tsawon minti gomashabiyar bai sake cewa komai ba yasa manager ya d’ago a hankali yana ganinsa yay saurin dauke idanunshi akan shi dan bazai juri kallonsa ba ,a halin da yake ciki yanzu ji yake kamar numfashinsa zai bar gangar jikinsa , aran shi yake mamakinsa“ wannan wani irin dan fashi ne”? gbdy yanayisa babu tsoro ko fargaba,gsky yana da dakakiyar zuciya ko shi da ba d’an fashi bane a matukar tsorace yake bare shi mai laifi ‘a lissafinsa yanzu police sun isa su karaso dan babu wani tazara atskaninsu amman har yanzu shiru babu su babu alamunsu ,”tabbas maganarsa ta tabbata bazasu zo ba sai byn sun wuce zasu zo da jiniyar banza idan ma kashesu zaa yi sai dai yayi allah ya kyautawa kasar nan .” Sai da jaguwa ya gama shan kamshinsa sannan ya mike ya nufi kofar glss kamil ya marasa baya ahankali manager ya dan juyo sai dai bai daga idanunshi ba yana kallon tafiyar jaguwa cike da kasaita sam bazace dan fashi bane daga shi har shigarsa abun burgewa kai shi bai ma yarda dan fashi bane zuciyarsa na fada masa ba dan fashi ba mai kyau dashi , Skin dinsa sai sheki yake ga wani kamshi na musamma dake tashi ajikinsa dan har yanzu daya bar gurin kamshin turarensa na nan.” Jaguwa na fita wani harbin yayi sai dai wannan karon a sama yayi,manager yay saurin runtse idanunshi tare da zubewa kasa. a tsatsaye ya samu su jubi saite da bindiga ak47 sun zagaye sorrounder gurin suna ganinsa suka fara harma wucewa ,eku yayi saurin bud’ewa jaguwa gaban mota sai dai bai shiga ba ya janyo kwalar rigar ajirebi a fusace ya ‘barka rigarsa ya daure hannunsa me tsiyayar da jini dan kar ya ‘bata musu aiki sannan ya karasa ya bude boot din mota yace “shiga!” babu mutsu jikinsa na kyarma ya shiga ya maida murfin boot ya rufe ya shiga gaban mota alokacin da kowa ya gama shiga shi kadai ya rage da mugun gudu suka fita daga hotel din suna fita sai ga motocin police da jiniya sun karaso bakin get . kai tsaye shigowa sukayi kasancewar get din a bude yake, suna kokarin fitowa daga mota securities suka fito daga maboyarsu alokacin shima manager ya fito da sauri tare da yi musu gutun bayani abinda ya faru jikinsa na kyarma ,daya daga cikin securities yace “kuyi sauri ku bisu abaya dan sun saka wani acikin boot din motarsu sun wuce dashi jeep ce motarsu land cruise . cikin sauri suka koma cikin mota , sauran da basu gama fitowa ba suka juya motarsu securities na nuna musu motarsu jaguwa datayi nisa ta kusan kure titin ai kuwa suka bi motar da mugun gudu.” Yadda motarsu jaguwa ke gudu akan titi haka motocin yansanda guda uku ke falfala gudu kamar zasu tashi sama tare da jiniya mai tsanani ,nan take tsirarrun motoci dake gudu akan titi suka shiga basu hanya dan da ganin irin gudun da suke bana lafiya bane sannan zai iya daga hankali duk wani mutun mai tsoro ,gudu eku yake sosai amman gani yake kamar ba gudu yake ba dan gani yake kamar za’a cimmasu ne.” A dan rikice yace “boss jamian tsaron nan fa na daf da cimmana “ “wani dogon tsaki jaguwa yaja tare da cewa “ka cigaba da tafiya kawai karka tsaya ai kuwa ya qarawa motar gudu har suka karaso pape jucton wanda dole tasa eku ya tsaya sakamakon masu bada hannu, hakan ya bawa ‘yansanda dake biyedasu damar cimmasu . jamian tsaro suka fito suka zagaye motar tare da saita bakin bindiga suna basu umarnin su miko kansu kafin su bude musu wuta. gbdy duk wani wanda ke cikin motar babu wanda zuciyarsa bata tsinke ba ,hankalinsu ya bar gangar jikinsu suka lula tunanin abinda zai faru yayinda wasu daga cikin mutane da basu da tsoro suka yi cirko cirko a bakin titin suna son sanin abinda ke faruwa sai dai babu me basu amsa sai jami’an tsaron dake gurin su kuma bata su suke ba burinsu kawai yan fashi su shiga hanunsu.” Tashin hankali wanda ba’a saka mashi rana ,Jin ana taba murfin motar da bindiga yasa anas dake kusa da jaguwa ya rike masa hannu gam jikinsa na wani irin rawa , shi din ba matsoraci bane amman yana jin tsoro ,yana jin tsoro da kunyar shiga hannu hukuma “babu abinda ke fita daga bakinsa sai “ya Allah ka taimakemu karka sa mu shiga hannun hukuma ,allah kasan zuciyarmu allah ka rufa mana asiri anan duniya da lahira sosai hankalinsa ya tashi wanda yayi silar daga hankalin jaguwa dan idan akwai abinda ya tsani gani shine tashin hankalin anas nan take gabansa ya shiga faduwa da sauri da sauri ya waigo ya kalli anas hawayen nadama ya gani kwance acikin kwayar idanunshi nadama yake ji wacce bai taba jin irinta ba daya byn daya ya kallesu gbdy a firgice suke sai dai alamunsu ya nuna ba mutuwar suke jin tsoro ba domin mutuwa ta lokaci daya ce musibar da zasu shiga suka fi ji ! “Me zasu cewa hukuma?” “Me zasu cewa iyaye da yanuwa da abokan arziki “?lallai rana dubu ta barawo ce rana daya ta maishi yau dai gasu suna daf da shiga hannu basu an kara ba suka jiyo sautin muryar jaguwa cikin tsinkewa zuciya da faduwar gaba yace“Ku kwantar da hankalinku babu wanda ya isa ya cutar damu inshaallahu akwai mafuta ,Ku dafani gbdyanku,cikin sauri kowannensu ya kai hannunsa kan kafadarsa suka dafashi kamar yadda yace,tamkar walkiya motarsu ta bace akan titin .” jamian tsaro da mutanen da hankalinsu ya karka ta zuwa garesu sun sha mamaki ganin wannan abun almaran “wannna wani sabon abu ne suka gani da basu taba cin karo dashi ba ,sun sha haduwa da barayi suna bacewa amman na wannan ya fita dabam dana sauran tunda har motarsu basu bari ba bare ta zamo musu sheida wajen da motar take tsaye suka cigaba da bi da kallo kamar ance musu idan sun cigaba da kallo gurin motar da mutanen ciki zasu bayyana.” “ikon allah lallai wadan nan barayin sun sha bam bam da sauran barayi da suka saba batakashi dasu“. wani daga cikin jamian tsaron ya fada yana sake shiga rudani da shiga tashin hankali mara misaltuwa jiki a sanyaye suka juya suka fara tafiya kamar wadan da aka zarewa lakkan jiki suka koma cikin motacinsu’ har suka bar gurin mamaki abinda ya faru suke .” Su jaguwa basu tsinci kansu akoina ba sai akan titin apo tsaye kamar yadda suke akan titin pape, cike da matsanancin mamaki kowannensu yake kallon jaguwa ganin boyayyar bawar sirrinsa da babu wanda yasani acikinsu hatta babban aminisa anas bai san shi da wannan sirri ba kallonsa ya dinga yi kamar ranar ya fara ganinsa haka ma sauran “mu cigaba da tafiya ko “jaguwa yay mgnr kamar bai fahimci irin kallon mamakin da suke masa ba. Kamar jira umarni eku yake ya sara masa kana ya cigaba da tafiya “na sara maka jaguwa na kuma na saraka maka,kai din dan baiwa ne ashe kasan abinda ka takata shiyasa kake ganin babu hukumar data isa taja da kai dan allah ka dan bamu sirrin “jubi ya fada yana sauke numfashi kamil yace “uhm yau dai mun tsalake rijiya da baya allah ka cigaba da karemu ai dole masu irin sanarmu mu kasance a shirye saboda ‘bacin rana irin wannna “.Ya karasa maganar yana dubansu “baiwa baiwa ne shi byn baiwa ma har da kwakwaluwa garesa na musamman mu dai dan allah ka shiryamu kamar yadda ka shirya kanka domin wannan aikin ya wuce aikin kwakwaluwa ko ba haka ba friends “? suka hada baki gurin cewa haka ne . shi dai jaguwa bai ce uffan ba illa ciza lips disa da yayi da karfi dan bai san me zai ce musu ba , a ganinsa wannan sirrinsa ne ,bai so sun sani ba yanzu ma kamawa tayi suka ni dan ace gabansa bai fadi ba tabbass babu makawa zasu shiga hannun hukuma abinda bazai so faruwarsa ba kenan, daya shiga hannun hukuma araye gara gawarsa ta shiga ‘haka ma anas da mamakinsa ya zarta na kowa bai ce uhm ba bare uhm uhm kallonsa kawai yake . da wannan tautaunawa suka karaso kabusa jection inda suka iske yansanda suna bincike “police again “?jubi ya furta cike da damuwa “kai kamil kayi karyar rashin lafiya kamar yadda aka saba” . “okay an gama , take ya zube jikin jubi ya fara fidda numfashi sama sama yana rawar sanyi suna gama karasowa da hannu daya daga cikin police ya nuna musu gefen titi ,suka gangara sukai parking jaguwa yayi kasa da glass din motar “sunnuku da aiki ! “Sannuku daga ina kuke haka “? “Daga kaduna muke mun d’auko mara lafiya ne zamu kai shi gida“ ya bashi amsa tare dan juyowa ya kalli anas dake numfarfashi da rawar sanyi . police ya matso ya leka byn inda kamil yake ,daya byn daya ya karewa fuskokinsu kallo tsab yana duba hotun nan yan fashin da’a aka bashi gbdy babu fuskokinsu aciki kuma daman abinda yasa aka bazasu akan titi kenan ganin babu daya da yayi kama dasu yace “ku wuce allah ya bashi lfy “. tun bai gama rufe baki ba eku ya figi mota ,kamil ya mike ya zauna yana sauke ajiyar zuciya “hotunan fuskokinmu da muka je gidan sani fefa ne a hannunsu da alamun ana bincike akanmu eku ya fada yana karya kwana “lallai haka ne kasan sky ya kira jaguwa a ranar da mukaje cewar police sunje gidan byn fitarmu .” “aikin banza jaguwa ya furta alamun babu abinda suka isa suyi saboda yasan aikinsa shi mutun ne mai matukar baseera da amfani da kwakwaluwa komai nashi da aikinsa a tsare yake yinsu,fuskoki garesu bilaadadi duk wani sata da suke fita basa fita da fuskokinsu kowannensu da fuskar da yake amfani daita bare shi da fuskarsa ta musamman ce “. Karfe daya daidai suka isa masaukinsu “. Eku na gama yin parking suka firfito kamil yay mika sannan ya gyara zaman rigarsa da hannu jaguwa yayi musu umarnin su fito da ajirebi atare suka nufi boot din motar suka bude suka fito dashi ya hada uwar zufa numfashi ma da kyar yake fitarewa tsura masa ido sukayi “boss bazai yuwu mu shigar dashi haka ba zaa iya zarginmu eku ya fada ,dafe kai jaguwa yayi yana tunani can suka ga ya cire yar saman rigarsa ya cillo musu sannan ya nufi cikin hotel din. Suka sakawa ajirebi suka jera da eku suka shige byn minti goma anas ya biyo bayansu daya byn daya suka dinga shiga har suka shige gbdy “. A dakin jaguwa suka hadu gbdy kowannensu yayi cirko cirko suna jiran jaguwa ya kalli ajirebi dake durkushe kamar mai neman gafara yace “yau bakasan irin wahalar da muka sha ba kasancewar kana rakube a bayan boot amman duk da haka zakaji hakan ajikinka,abinda nake so da kai yanzu ka bari mu cima burimu cikin sauki mu rabu lafiya idan har kaki bari burimu ya cika akan galadima da garunmallam zan kasheka”. ajirebi yayi narai narai da idanuwa cikin matsanancin tashin hankali,kallo daya zaka masa kasan baya cikin hankalinsa da natsuwarsa gbdy yanayinsa ya canza “yes haka nake nufi mu a lisafin daaka bamu mutun uku ne suka ci kudin amman tunda kai kace mutun biyar ne munji ,munyi aikin mutun uku kai kuma kana tare damu zakayi aikin mutun biyu daga yanzu ka fara tunanin yadda zaa yi su shigo hannun mu idan kuma kayi abinda suka gane akwai matsala suka shigo da hukuma ciki wallahi wallahi sai ka gwamaci mutuwa da abinda zai faru da kai , well ko ma hukuma tasani babu abinda zata iya dan munfi karfin hukuma yadda yake maganar hakan yake tabbatarwa ajirebi da haka ne har cikin zuciyarsa sun fi karfin hukuma kuma zai iya aikata masa komai muryarsa na rawa yace “karka samu damuwa bazan yarda su gane komai ba muddin dai zaku barni da raina da lafiyata why not ai muddin Kayi abinda kace shikenan zamu sake ka kayi tafiyarka .” Jaguwa yayi shiru na wani lokacin haka ma dakin baka jin sautin komai sai na qarar ac dake aiki acikin dakin kafin daga bisa jaguwa ya sallamesu, kowannensu ya kama gabansa wasu suka nufi dakinsu domin yin wanka yayinda wasu suka fita zuwa club din hotel dan shakatawa ciki har da anas wani maaikin hotel din dake tsaye agurin ya karaso inda yake yana cewa “yallabai me zaa kawo maka ?anas na jinsa amman yayi masa shiru yaki motsa jikinsa bare bakinsa ya daura kafarsa daya akan daya yana girgizawa yana unanin rayuwa , tausayin kansu yake ji sosai, yana ganin lokaci yayi daya kama ta su bar wannan aikin domin shi dai ya fara gajiya sai dai bazai fita ya bar jaguwa ba ,yana jin idan ya barshi zai iya rasa ransa acikin aikin ne shi kuwa muddin babu shi tabbas shima mutuwa zai yi ,ganin shiru yaki yin magana maaikacin ya wucesa yaje ya kawo masa kwalbar giya mai sanyi kamar na jiya ya ajiye masa akan table din dake gabansa. sai lokacin ya dago ya kallesa ya kalli kwalbar giyar dake gabansa haka nan yaji yau bai raayin shanta abinda jaguwa yayita fama ya rabashi yaki kenan “dauke wannan abar agabana ka kawo min soft drink “okay sir ya dauka da sauri ya juya ,ya runtse idanunshi sam yau baya jin dadin jikinsa wani irin sarawa kanshi ke masa kamar ana buga masa guduma bai sani ba ko yanayin da suka tsinci kansu ne yasashi jin matsanancin ciwon kai ba ,yana nan zaune maaikacin ya dawo ya sake ajiya masa ferless energy drink jiki a sanyaye ya dauka ya bude ya tsiyaya acikin glass cup ya kai bakinsa yana aiyana yadda zaiyi comfuse din jaguwa dan dole su ajiye aikin nan shi dai yana komawa lagos zai je ga ammi ta nemo masa matar da zai aura daman bashi da wacce zai aura kawai dai ya fadawa jaguwa yana daita ne dan shima ya maida hankali ya tsaida matar aure,aure ne kawai abu na farko da zai fara canza musu rayuwa ko kowa bai amince da barin wannan sanar ba lallai shi da jaguwa zasu bari nan kusa….” byn kamar minti talatin sky ya karaso cike da girmanawa ya rusuna ya gaishe da jaguwa “boss barka da dare ,barka ya kake sky ? “Lafiya lau boss ya amsa yana shafa sumar kanshi “ boss ya komai dai na tafiya daidai ? “you are the best sky kasan aikinka komai na tafiya daidai “na gode boss duk da taimakonka ne ya dan waiga gefen hagunsa nan yaga ajirebi durkushe rike da hannunsa sosai yayi mamakin ganin ajirebi dan a tunaninsa idan sun gama karban kudin hannunsa basu da abunyi dashi “boss wannan fa me zaa yi dashi ko bashi bane cikon mutun uku “? “Shine cewa yayi akwai sauran mutun biyu bayanshi ,jaguwa ya fada yana dafa kafarsa kana ya mike tsaye yajashi sukayi hanyar waje batare daya kulle kofar ba yana cewa “yaakayi sky akwai magana ne ?” “Normal boss sai dai ya kamata muyi sauri mu bar garin nan bincike yayi tsanani akanmu “karka damu bazasu iya komai ba domin kuwa basu da sheida akanmu sannan kai kasan bamuyi amfani da duk wani abu da zaa ganemu ba “. “Haka ne boss ai kai din mai baseera ne a hankali suka cigaba da tautaunawa har suka karaso inda anas yake zaune cikin tsananin damuwa suka samu guri suka zauna suna dubansa yayinda ajirebi ya zabura ya mike tsaye yana tunanin yadda zai kubuta ya dauki wayarsa zai kira police “kasan inda kake ne ko kuwa kiransu kawai zakayi”? Kwakwaluwarsa ta jeho masa tmby “bakasan a ina kake ba bare ka kirasu ka fada musu wannan tunanin da yayi yasa yayi saurin ajiye wayarsa a inda suka ajiye ya koma mazauninsa ya takure.” “Anas tunanin me kake yi haka har muka zauna bakasani ba?” yayi firgigib ya dawo haiyacinsa kana ya sauke ajiyar zuciya “rayuwa ! Ya bashi amsa da hakan yana runtse idanunshi “rayuwa ?! Jaguwa ya tambayesa yana dubansa sky ya mike domin jin abinda anas ya fada yayi gaba kadan ya fito da kwalin sigari ya zari daya ya kuna ya kai bakinsa “ “Adnan ! ya kira sunansa bai amsa ya cigaba da kallonsa alamun yana sauraronsa “nagaji da wannan rayuwar me zai hana mu barta mu tuba domin samun rabauta da kuma hawa tudun tsira mu tuba jaguwa daga …..”saurin daga masa hannu jaguwa yayi “zamuyi maganar idan mun koma gida but for ka dawo daidai banason ganin wannan yanayin a fuskarka ka tashi kaje kayi wanka yana gama fadar hk ya mike ya karasa inda sky yake yana ganinsa ya saki sigarin hannunsa yasa kafa ya murje suka cigaba da zantawa har kusan karfe biyun dare da zai wuce aka sake fitowa da ajirebi byn an rufe masa ido aka sake turasa a byn boot aka nufi area 1 dashi a bakin wani madaidacin gida yayi parking eku da sky suka fito suka shiga dashi ranar yaga tashin hankali ganin idanunshi sannan yayi kwana tashin hankali yadda yaga rana haka yaga dare dayasani sani kuwa yayi sa yafi sau babu adadi inda zaa sake dawo da tarihin rayuwarsa da babu kudin wanda zai ci .” Washegari 1:dot a gidan tayiwa su jaguwa da abokansa kallo daya yayiwa ajirebi wanda ya fita haiyacinsa sannan yace”kamil ina wayarsa?”Kamil ya ciro ya mika masa “amsa ka kira daya daga cikinsu galadima ko garunmallam jikinsa na rawa ya amsa yayi dialing number galadima jubi ya amshi wayar yasa a hands free kira daya ya dauka “hello ajirebi wai kana ina ne jiya byn mun gama waya nayita kiranka baka dauka fatan dai Lfy”? “Lafiya kana ina ne ?” Shiru galadima yayi kafin daga baya yace akwai abinda zan maka ne ?”ya fada saboda yana yin dayaji muryarsa “uhm daman …..” Kit galadima ya katse kiran jaguwa ya fusata “haka ake magana da mutun ?ga dukkanin alamun ba haka suka saba magana ba allah yasa bai fahimci wani abu ba inji cewar anas jaguwa ya bugi table din dake dakin da karfi wanda yasa gbdy kayan dake kai suka hargitse har mutanen dake gurin most especially ajirebi dan tuni ya saki fitsarin wahala“wallahi ka kirasa kayi masa magana yadda ya dace muci nasara if not zaka bakunci lahira yanzu “kayi hakuri dan allah karka kasheni zanyi mgn da kyau banyi wani abu da zai gane cewar akwai damuwa ba,zaka san baka yi wani abu da zai gane ba oya sake kiransa inda yake kawai muke bukata” jikinsa na rawa ya sake kiran layin tare da sakata a hands free cikin saa galadima ya d’auka wani naunayen numfashi jaguwa ya sauke “sorry muna magna naji motsin shigowa shine na katse naje na duba kasan dole yanzu mu dinga be careful saboda wadan nan yan iskan mutanen ,“haka ne ajirebi ya fada yana sake danne tashin hankalin da yake ciki . “Kana ina ne yanzu ina son nazo na sameka dan gbdy a tsorace nake “wata mahaukaciyar dariya kwashe dashi “tun bakaje hannu ba ka fara tsorata ai ka manta da inda nake kawai dan bazan fada maka inda nake ba kai dai ka fada min kana ina nazo” naunayen ajiyar zuciya ajirebi ya sauke domin rasa abinda zai ce . jaguwa ya amshi wayar ya katse yana kiran sunan sky “kayi mana tracking inda yake nan da nan sky ya amshi number ya fara aikinsa dayafi kwarewa akai cikin kankanin lokaci ya gane inda yake ya dago a tsanake ya dubi jaguwa “boss yana ma kusa da nan yana area 11 ,good fito da hotonsa ajirebi ya fito dashi ya nuna musu suka amshi wayarsa suka dauke hoton galadima da wayarsa dan wayar ajirebi iPhone ce mai face id bazai yiwu su tafi da wayar ba dole sai da fuskarsa zata bude . Location din unguwar da trancking ya basu suka bi tafe tafe har kusa isa kofar gidan get din gidan a kulle alamun babu kowa ciki “anya kuwa gidan ne “? tabbas gidan ya nuna min ,wannan gidan babu alamun akwai mutun hasali ma garkeme yake “. “Bari na sake dubawa ya maida idanunshi akan system byn minti biyar ya dago kansa “allah boss gidan duba kagani jaguwa ya kalla,tabbas gidan ne ya fito daga cikin motar ya jingina jikinsa da mota tare da crossing leg’s dinsa yana duban gidan a tsanake kafin a hankali ya fara shawagi agurin har kusan awa biyu babu wani wanda ya fito daga cikin gidan ko wanda zai shiga ya tsaya cak yana jan tsaki sannna ya bude gaban mota ya shga ya zauna yayi baya da kujera “yanzu boss ya zaa yi “? “I dont know ya fada yana runtse ritattatun idanunshi wani duhu ne ya tsarke qirjinsa zuciyarsa na sake bushewa yanzu da bai tsaya ya amsarwa yaran nan dukiyarsu ba da a karshe sai sun yi bara a bakin titi, kai mutane babu imani aransu an kashe musu mahaifi baku barsu sunji da wannan radadin ba kuka dannewa yara dukiyarsu wannan wace irin rayuwa ce fi sabilila?” Har kusan karfe duhu suna gurin jaguwa na zaune acikin mota kamar gunki takun tafiya suka ji ta glass din motar ya hango wani matashi bai tsaya akoina ba sai kofar wannan gidan ya ciro makulli daga cikin aljihunsa ya bude get mai layi layi dan daga waje zaka iya hango haraban gidan ya shiga ya maida kofar ya kulle ya bi hanyar baya “me ka fahimta anan “? Sky ya danyi shru na second biyu yana nazari sannan yace”da alamun akwai mutun aciki gidan baddda kama akayi ta hanyar kawar da hankalin mutane shiyasa idan zaa fita sai a kulle ta baya hakan bazai sa mutane su fahimci akwai mutun aciki ba.” Yana rufe bakinsa mai gadi ya fito ya zauna akan karamin banci ya ciro wayaraa yana dubawa,cike da jarumta suka fito gurin mai gadi suka nufa jaguwa ya mikawa mai gadi hannu shma ya mika masa suka gaisa “dan allah ko galadima na ciki ?kai tsaye suka tambayesa domin ya tabbatar da sun San shi. “su waye ku?ya tambayesu shima,“abokinsa sani fafe ne?mai gadi yayi shiru yana tunani can yace “ ku kirasa tukun dan bai fada min zaa zo nemansa ba “kenan yana ciki?kwarai kuwa yana ciki amman bazan bari ku shiga ba sai da izininsa dan haka kirasa zai kirani sai na bude muku mai gadi ya fada yana kokarin komawa mazauninsa wani kallo ka kama kanka sky yayi masa sannan ya daga rigarsa sama kadan bindiga idanun mai gadi yaci karo dashi ya zaro ido waje ya durkushe kasa bisa gwiwowinsa “kuyi hakuri ai ban san ku bane ,kun ga ba sai kun kirasa ba kuzo ku shige kawai allah ya baku saa cikin rawar jiki ya bude musu suka shigo “can zaku bi akwai kofa da zata kaiku inda yake suna gama jin bayanisa suka amshe wayarsa sannan suka turasa cikin karamin dakinsa suka rufe sannan suka nufi hanyar daya nuna musu a hankali suka iso bakin wani iron door sukai knocking galadima dake zaune rike da jarida ya mike tsaye ya dawo bakin window ya tsaya ya yaye labule kadan ya leka yaga mutun biyu a bakin kofar bai san kamaninsu ba hasalima ranar ya fara ganinsu dan haka yaki budewa ya soma kira police . “zaka bude mana kofa cikin girma ne ko zaka bata mana lokaci ne? Yana Jin’s yaki budewa gashi number police yana kira sunki dauka nan ya fara neman layin Alhaji sani cikin saa ya dauaka “dan allah ahj sani ka taimakeni ka kiramin police gasu nan sunzo gurina ….” “idan ka bari muka balla kofar muka shigo zamu fanshe wahalarmu “.cikin galadima ya duri ruwa sai dai yaki budewa, suka yi amfani da kwarewarsu suka balla kofar suka gansa yayi mutuwar tsaye ya tsaya yana kallonsu saboda tsananin tsoro da kyar yake fitar da numfashi suka shiga suka rufesa da duka Sai daya daku sosai sannan suka nuna masa bindiga “Ina kudin marayu ?! Tambayar da jaguwa yayi masa kenan babu musu ya fada musu inda suke “suna ckin motata a kasan motata na jerasu. “wai ku masu wayo ba wannan kudi bazaku cisu ba ko sun cuyu sai na tabbatar da an dawo dasu hakane boss yanzu motar tana ina“? Tana byn gida suka tasa keyarsa da bindiga sukayo waje “kar yaku ta kare sauran wacan dan iska shegu azzalamai kawai gbdy zuciyar galadima cike take da tsoro har suka isa inda motarsa take jikisa na rawa ya bude motar ya dinga zaro dalolin kudi suna tsaye aka shi har ya fito dasu duka basu barshi haka ba suka tasa keyarsa suka wuce dashi suka hadashi da ajirebi suka dauresu sannan suka kama gabansu suka barsu da sky da eku ”. ****** Da misalin karfe goma shadaya na daren ranar yana Kwance akan makeken gadon hotel din da suke , murdadden jikinsa sanye da fararen kayan bacci wondo da riga ya lullube rabin jikinsa da abun rufa yayinda jikinsa ke fitar da sihirtaccen kamshin tsadadden turarensa flower power wanda yayi order daga amercan turaren nada sanyi kamshi da kama jiki yana matukar qaunar turaren . tunda ya shigo garin abuja bai zauna ya huta ba bare ya samu damar runtsa idanunshi domin bacci ko ya samu damar kiran tanwer sai yau daya san yana daf da kammala aikin daya kawosa amman duk da haka bai yi tunanin kiranta ba amman zuciyarsa na makale da tunaninta ,ya dai kira amminsa kafin ya kwanta yaji muryarta da lafiyar yanuwansa . ya runtse idanunshi fuskarta ta shiga yi masa gezo acikin kwakwaluwarsa cike da murmushi tare da shigewa jikinsa tana kissing din nipples dinsa saurin bude idanunshi yayi acikin haske da bai gama haskaka dakin ba. Ahankali ya motsa lips dinsa “tanwer! ya furta sunanta yana jin wani irin sauyi a sansar jikinsa “kinyi nasarar fixgo zuciyata da soyayyarki why tan? yayi tmbyr Kmr tana jikinsa ya gyara kwanciyarsa ya lalubo pillow ya makale a qirjinsa yana sake jinta atare dashi nan take jikinsa ya fara kadawa ya lula duniyar tunaninta ai kafin kace me jijiyarsa ta mike sambal ,da sauri ya dawo haiyacinsa “dan allah tanwer kiyi hakuri ki barni ki bar zuciyata ta huta haka duk da ina tsananin bukatarka ,zuciyata na cike da yunwarki ina tsananin bukatarki amman da wahala na mallakeki rayuwata bata dace dake ba,idan na aureki na cutar dake zan sake kuskurene akan *KUSKUREN BAYA*ki ya fe min budurcinki dana amsa ire iren sambatun daya dinga yi kenan yana jin kmr tana jiinsa . Kasa runtsawa yayi sai faman juyi yake ,jijiyarsa ta dinga harbawa da sauri sauri alamun tana bukatar abincinta ya kai hannuwansa duka ya dafeta yana rarrashinta amman sai turjewa take ita dai lallai sai taci abincinta “wayyo allah wai meye haka ne?ya tambayeta yana mikewa zaune ya kunna wutan dakin yana tunhumar kansa gashi yanzu ya ballowa kansa ruwa.” ya zuba ma jijiyarsa ido kawai yana kallon yadda take sake mikewa ,ya hadiye wani busashen miyo daya tsaya masa a makoshi”haba mana kayi hakuri nasan kana bukatar tanwe amman ka taimakeni kayi hakuri karki . “Tanwer karki haukatani da wasa na sako tunaninta am sorry am sorry laifi na ne bari nayi wanka ya dan ji dama ya fad’a cikin mawuyacin hali dan gbdy jikinsa da muryarsa sun canza da matsanancin shaawa da soyayya abun ya hade masa biyu yana gama magana ya fara conrol din kansa yana kawar da tunaninta amman abun ya gagara dan ji yayi ta sake dawo masa ya zabura ya sauko” I love you more then my life but please live my side haba wannan wani irin naci né ya soma zariya a dakin hannunsa na cikin wondnsa yana shafa jijiyarsa dan ta kwanta amman taki kawai yaji hawaye ya cika idanunshi “nace kiyi hakuri yana gama fadar haka da sauri ya fada bathroom ya sakarwa jikinsa ruwa ya dade ruwa na sauka ajikinsa sannna ya fito ya daura towel ya kwanta ya cigaba da juyi sai goshin asuba bacci barawo ya sacesa batare daya sani ba da kyar ya tashi yayi sallah yana idarwa ya koma kwanta wani bacci mai nauyi ya daukesa.” Satinsu jaguwa daya a Abuja still bai kira tanweer ba har sai da yayi kwana goma sannan ya kirata da misalin karfe daya na dare tana ganin kiransa ta d'auka da sauri muryarta a hankali tace"hello Adnan dina…” Wani irin zirrrrrr yaji a gbdy ilahirin jikinsa Kmr an jona masa lantarki shaawarta dake dawainiya dashi acikin kwanakin. cikin sanyayyiyar muryarsa mai tsananin kashe jiki da tsuma zuciyar wanda akayi domin sa ya amsa da "na'am me kike yi har yanzu bakiyi bacci ba ?” dadin jin muryarsa yasa kawai ta fashe masa da kuka , a hankali ya runtse idanunshi baya jin kukanta yana daga masa hankali . Ya dinga sauraron sautin kukanta qirjinsa na bugawa da karfin gaske"tunaninka ya hanani sukuni da walwalar yin bacci , kullum kana raina ina maka addua Allah ya tsare min Kai har azumi nayi da nafilfili amman Kai ko ajikinka zaka iya komai batare dani ba " ta k'arasa maganar tana fashe masa da kukan shawagaba ". wannan kukan Jin dadin muryarta ne ko ?" ta cigaba da kukanta bata bashi ba amsa “zuciyata bazata iya saurar kukanki ba a halin yanzu da take cikin damuwa bari na kashe wayar gbdy idan kin daina kuka zan kiraki kafin tayi wani yunkuri tuni ya katse kiran gbdy daman dan yaji lafiyarta ne ya gani ko idan yaji muryarta zai rage jin yanayin da yake ji akanta. ta sake fashewa da wani sabon kuka "oh Allah Adnan allah yasa karka kasheni ,ta fada ta na goge hawayenta kana ta soma bi layin amman shiru bai shiga ba a qalla ta kusan minti talatin tana neman layinsa bai shiga ba switch off ake ce mata babu yadda ta iya ta hakura ta kwanta sai dai tuaninsa ya hanata runtsawa. Jaguwa yay shiru a tsakiyar yaransa yana lissafa yadda garunmallam zai shigo hannunsu Sosai sukai busy acikin satin ko ammi bai sake wayar daita ba,a halin yanzu sun shirya yadda zasu kamashi tuni sky yana unguwr da garunmallam yake da zama cikin shirin hauka domin samo musu bayani . alokacin dasu jaguwa suke rike da galadima da ajirebi suna harin garunmallam a wannan lokacin headquarters na yansanda jihar sun haukace domin neman hanyar da zaa ka masu musamman maaikatan dake bangaren computer cike da kwarewa suke aikinsu . Sai dai duk iya bincikensu sunyi babu wata hanya da zasu iya kama jaguwa da yaransa ,daya daga cikin kwararrun masu sarrafa computer ya dago ya dubi mai gidansu “gsky sir wadan nan barayin kwararru ne sun san abinda suke yi abu na farko fuskokinsu gaba daya an duba babu shi acikin computer sadarwa haka zalika basu yi amfani da layi gurin neman alhj sani fefa ba kai tsaye suka doshi gidansa haka alhj usman gashi yanzu abincikenmu garunmallam ne next target dinsu tunda Alhaji sani ya kira cewar sun rutsa amininsa galadima har yanzu baa san inda yake ba tun byn daya kirasa yana neman dauki an kira layinsa a kashe,abinda zan iya cewa a yanzu a dakatar da bincike akansu sai mun shirya sir.” “bangane sai mun shirya ba?” cp ya fada yana goge gumin daya tsatsafo masa “sir mutanen nan suna da matukar wayo gashi da alamun akwai sihiri ajikinsu matocin police uku ne suka bibeyesu har suka cimmasu a satin da suka wuce da ajirebi sai dai abun mamaki a gabansu motar ta bace kaga dole nace kamasu sai an shirya . cp ya sake sharce gumi dake faman tsatsofo masa kana yayi shiru yana nazarin maganarsa sauran ma’aikatan dake tsaye agurin gaba daya shiru sukayi domin rasa madafar dafawa shi yanzu cp yafi tunanin akwai abinda mutanen biyar din nan sukayiwa yan fashin da har suke bibiyarsu tunda dai basu kadai bane a garin abuja “aminai biyar kuma duk an bibiyesu banda mutun daya wanda shima yana karkashin kulawarmu?”meye hadinsu dasu lallai akwai lauje cikin nadi akwai wata a kasa kuma babu wadan da zasu bamu wannan amsar sai mutane nan biyar “. yana gama fadar haka ya juya da sauri ya fita a office din zuwa office na mussaman wanda aka killace garunmallam yaja kujera ya zauna ya fuskancesa “me kuka shuka atsakaninku “?ku biyar din nan akwai abinda kukayi ina son sanin meye shi idan kuma bazaka fada min ba yanzu yanzu ka tashi ka a maidaka gidansa……” _Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._ Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wadan nan number's din 09136918331 or 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 09136918331 domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️31 ………Tsura masa ido garunmallam yayi gabansa na wani irin faduwa da matsanancin karfi, gbdy kana kallonsa zaka fahimci tsoro ya rigada ya gama huda zuciyarsa da sansar jikinsa ,zaune kawai yake agurin amman ya dawo tamkar mutun mutumi sbd tsananin tsoro da fargaba ,zufa ce ta dinga karyowa garunmallam a gbdy ilahirin jikinsa “lallai idan basu yi taka tsantsan ba abinda suka shuka zai fito fili ,a hankali ya runtse idanunshi domin rasa me zai fadawa cp, shi da abokansa sun sha aikata laifika kala dambam dabam amman a yanzu laifin da ya tsargu acikin azuciyarsa shine wanda sukayi last akan honorable abdulaziz mutumin daya yarda dasu ya kuma aminta dasu, inda duk mutanen duniya zasu taru akansa su fada masa cewar zasu iya cin amanarsa ,zasu iya yausararsa ba zai yarda ba ,sai gashi sun hada kai su biyar sunci amanarsa sannan suka yi sanadin talauta iyalinsa byn sun yi sanadin mutuwarsa .” Sune suka dasa masa mummunar ciwo a zuciya na tsawon lokaci akarshe suka hada karfi da karfi suka kirasa zuwa abuja batare dasanin kowa ba suka kashesa har lahira sannan suka yi védio gawarsa suka turawa iyalinsa da wata number dabam domin su fidda rai dashi ”. “Uhm kai fa nake sauroro idan baka tashi magana ba na mike na kama gabana kai kuma nasa a maidaka gida kamar yadda na fada maka tun farko dan ina da abunyi”. yana karasa maganar ya dauki wayarsa ya kira matai makinsa da wasu daga cikin jami’an tsaro dan kar yaji mgnr shi kadai ,naunayen ajiyar zuciya garunmallam ya sauke yayinda zuciyarsa ke sake bugawa da karfin gaske kamar zata fasa qirjinsa tayo waje sai dai duk runtsi duk wuya yaci alwashin bazai fada masa sune suka kashe honorable Abdulaziz ba bama zai ji wani abu kamanciyar wannan maganar ba yasan yadda zai yi da bazasu fahimci komai ba shine fa .” shigowar mataimakinsa da yaransa office din yay daidai da sauke numfashin da garunmallam yayi sannan ya fara magana cikin tsanani tashin hankali “tabbas mu biyar din nan mun aikata babban laifi ga wani mutumin kirki wanda mun jima muna alqalla siyan filaye domin hakar dayen gwal . Alhj Abdulaziz mutumin kirki ne wanda yasan ya kamata anan abuja allah ya hadamu dashi adalilin kasuwamcin siyen filaye domin hakar danye gwal ,alhj Abdulaziz yana matukar qaunarmu domin a farko tafiya shine mutumin daya soma bamu kudi domin mu juya saboda bamu da jari a hannunmu sannan duk sanda wani daga cikinmu yaga fili wanda zai amfana yana kiransa ya sheida masa ya rike mu tamkar aminansa duk wata damuwarsa mun sani komai zai yi damu yake shawara amman mu har cikin zuciyarmu ba qaunarsa muke fi sabililahi ba dukiyarsa gbdy muke son ta dawo hannumu mu hamdame . Kirkiraran business muka qulla da alhji Abdulaziz na kimanin million dari uku domin siyan danye gwal kamar yadda aka saba ba dan akwai shi akasa ba sai dan kawai makudan kudadensa su shigo hannunmu mu danne ”. Maitaimakin cp kacalla ali yayi shiru cikin rudewa sai dai bai yi Kuskuren furta komai ba haka ma sauran jamian tsaro dake gurin tsaye cike da girmanawa suna sauraronsa sannan abar daukar maganarsu na daukar maganarsa a sirrance.” Cikin tashin hankali ya cigaba da magana” ranar litinin shida ga watan daya shekara ta dubu biyu da ashirin da biyu muka kira Alhaji Abdulaziz cewar an samu filaye guda uku anan cikin garin abuja masu kyau an auna an tabbatar da gbdy gurin zinari ne , cike da farinciki bai tsaya ja inja damu ba kasancewar an saba da juna yace “nawa sukace kudinsa ,kai tsaye galadima yace masa million dari uku ne “shiru yayi kafin a sanyaye yace “ yanzu dai babu wadan nan kudade a hannuna asiyar kawai sai zuwa nan gaba zan adana kudina idan an samu wani sai na siya . Muka bar maganar sai dai atsakaninmu bamu barta tunda daman da niyya mukayi hakan , atsakaninmu muka tautauna yadda zamu samu kansa ,Alhaji usman ne ya hadamu da wani malami yay mana aiki akansa ,dan hk byn angama komai akasa mutun daya yayi amfashi da maganin domin cima burinmu .” da yammacin wata ranar laraba muka kirasa muka bashi umarnin lallai kawai ya nemo kudi ta kowani hali ko aro ne a siya filayen nan dan bama son a rasa filayen dan zaa amfana dashi ,madadin yace mana ya amince batare da mutsu ba amman sai muka ga sabanin haka yace” shi dai bai da kudi a hannunsa idan ma yace zai bazama nema gaskiya bai zai ma lallai ya samu ba a wannan lokacin daake bukace da a siya filayen adai hakura zuwa gaba a siya . “Yanzu ka yarda mu rasa wannan business din ?galadima ya fada cikin fushi abu biyu takaicin maganin da mukayi bai yi aiki ba da kuma rasa kudaden da zamuyi. “tô ya zanyi galadima tunda babu kudi akasa kudadena duk suna waje gurin Jamaa ,dama zai kai zuwa karshen wata ne da zan iya cewa zaa samu fiyye da ha…….” tun kafin ya gama maganar cike da zafin zuciya galadima ya katse kiran saboda takaicin rashin sa’a. Washegari alhj Abdulaziz ya kiramu cewar ya samo aron wasu kudi ya hada dana hannunsa amman duk da hk bazasu kai adadin daake bukata ba kai tsaye muka tambayesa nawa ya samu yace “millions dari biyu aka samu , dan haka muna gama wayar nan zai fita ya tura mana “nace a’a ya barshi an samu wanda zai siya filayen wanda munyi haka ne dan mu daga masa hankali . Cikin tsananin tashin hankali yace “Haba garunmallam ya zakuyi fushi dani ai duk abun bai kai haka ba ,zan san yadda zan samo cikon kudin daga yanzu zaku iya ganin alert dina hakan ce ta kasance cikin account din Alhaji sani fafe ya saka kudin tunda ya tura kudin gbdynmu mukai blooking dinsa tare da rufesa a duk wata kafar sadarwar da zai ganmu byn wani lokaci sai labarin mutuwarsa muka samu allah ya karbi rayuwarsa a sanadin baki cikinmu . yaja numfashi ya fesar zuciyarsa na bugawa da matsanancin karfi da tsaro dan a zahiri ake iya gane hakan .” cp na gama jin bayaninsa ya mike tsam yana nazarin abubuwan daya fada ya nufi kofar fita haka ma mataimakinsa da yaransa suka baro dakin kai tsaye office din cp suka shiga suka tsaya tare da kamewa cp ne kawai a zaune yana ciza gefen lips dinsa “jamilu bude fridge din can ka dauko min ruwa “.okay sir jamilu ya nufi fridge ya dauko masa ruwan swan water mai sanyi kadan ya bude ya mika masa cike da girmamawa ,ya amsa ya kurbi kadan ya ajiye sauran akan makeken table din dake gabansa sannan ya fuskancesu “kaccala ali ya kira sunan mataimakinsa ya amsa da “yes sir ! “me ka fahimta a game da bayanin wannan mutunmin? duk naji abinda ya fada amman abu daya zan iya dauka wato sunyi cin amana sun danne kudaden mutumin ta karfin tsiya ,amman sauran bayaninsa duk karya ce zalla ya fada mana akwai sadidan gaskiya acikin zuciyarsa ya boye, yanzu sanin takaimamai abinda ya faru a tsakaninsu sai an nemo sauran biyu din da aka karbewa kudi muji ta bakinsu tunda su wadan can biyu din baa san inda suke ba “. Cp ya gyada kai alamun ya gamsu da shawarar da mataimakinsa ya kawo ,ya kalli Jamilu da kabiru, “kuje ku fara bincike akan alhj sani fafe da alhj usman da kuma mutuwar shi magari alhj abdulaziz , kai kuma adamu ka samu yahya a tsara yadda zaa kama barayin nan dake bibiyarsu lallai suma aka musu . “Okay sir ya fada sannan ya juyo da sauri cike da girmamawa sauran ma suka kama gabansu suka koma dakin da garunmallam yake suna shiga suka fara magana. “yau a gidanka zaka kwana sai dai da kanka zaka koma batare da wani daga cikinsu ba sbd muna bukatar mu kama masu bibiyarku dan haka idan kaje gida ka tabbatar da duk wani kudi da’aka raba aka baka ka hadasu guri daya kasa acikin jaka idan har basu zo a daren yau ba gobe da safe ka fito da kudin ka nufi duk inda yayi maka dadi zasu zo su sameka domin amsar kudin saboda daman kudin ne agabansu baku ba ,mu kuma inshaallahu duk inda kake muna biye da kai ,karka kira kowa a waya ,sannan karka daga wayar kowa har zuwa sanda komai zai daidaita yayi shiru cike da fargaba bakinsa ya dan motsa alamun yana son yayi magana “karka damu duk wani motsinka zamu sani hatta abokanka alhj sani da alhji usman karka kirasu yana gama maganar ya sallamesa cike da tsinkewar zuciya garunmallam ya fito sai dai zuciyarsa rawa take yana jin tsaron abinda zai biyo baya yana matukar qaunar rayuwarsa data iyalinsa baya son rasa ransa data iyalinsa drop din mota ya dauka a daidai bakin get din estate dinsu motar ta tsaya saboda baa barin kowace mota na shiga ,ko wani yaxo nemansa dole sai ya kirasa shi kuma ya kira securities din bakin get ya fada musu sunan mai shi sannan su barka ka shiga. Ahankali yayi kasa da glass din motar inda fuskarsa ta sauka akan sky yana surutai irin na masu tabin hankali shiru yayi yana cigaba da kare masa kallo sama da kasa har idanunshi ya sauka akan yatsun kafafunsa komai nashi tsaf illa gashin kansa da yake a hargitse da kuma fuskarsa da tayi baki amman kafafunsa babu dotti irin na Mahaukata . sky ya karaso jikin motar yana kokarin kamo hannun garunmallam dake sakake da murfin mota “kilo de towo,were alaso ,se modun wo fu e ni “ai da mugun sauri ya zare hannunsa sannan da karfi ya kira daya daga cikin securities din da suke duty . “Succeed! Ya amsa da “yes sir ! Kana ya karaso da mugun sauri ya tsaya ajikin motar yana cewa “welcome sir “ gyada masa kai yayi “me yasa kuke barin irin wadan nan mahaukanta na tsaya wa anan ? “sir tun shejaranjiya muke fama dashi ya bar gurin nan yaki kasan irin sababbin shiga haukan nan naci garesu amman karka damu yanzu zan masa mugun bugun da zai bace “better gara ku korasa yayi gaba i dont wont see his face dan yanzu duniya ta zama abar tsora , ku bude min get please “okay sir ya fada yana bude masa makeken get din direban daya daukosa ya sanya hancin motarsa ciki a daidai kofar get din gidansa yace ya tsaya ya ciro kudi ya mika masa ,yana tsaye yayi revers ya juya ya kama gabansa,shi kuwa gabansa na faduwa ya shiga buga karamin get gidansa ma gadinsa ya leko ta karamin huji ganin shine ya bude masa da sauri yana masa sannu da zuwa bai kulasa ba ya shige ciki . A babban falo ya wuce matarsa da yaransa matarsa ta mike ta biyosa atare suka shiga parlounsa tana masa sannu da zuwa “yauwa harira sannu ya gida?lafiya ta fada masa tare da karasawa inda fridge yake ta dauko masa lemunsa da yake sha da glas cup ta dawo ta tsaya agabansa ta tsiyaya masa a cup ta mika masa,ya karba ya kurbi kadan ya mika mata saura ta amsa ta zauna agefensa tana cewa “yaake ciki ne? “ anyi nasarar kanasu ne ?. “Ina fa akayi nasara da wani sabon tashin hankali na dawo gida ya bata amsa da hakan “ya ka kawo mana sauki numfashi ya sauke ya yunkura ya mike dakin baccinsa yayi duk yadda yahya ya fada masa ya dawo falonsa ya zauna da jakar kudin a gefensa yana jiran zuwansu bai fi minti goma da zama ba hjy harira ta shigo ta dubesa tace “akawo abinci ne ?”wannan jakar kuma fa menene aciki ? “Kudaden mutane ne aciki ya fada atakaice gbdy jikinsa a sanyaye yake “kicewa yaran nan kowa ya koma part dinsa ina bukatar natsuwa “okay ta fada tare juyawa har karfe biyun dare idanunshi biyu ya kasa samun natsuwar zuciya sannan ya kasa runtsawa hatta abincin da aka kawo masa ya kasa ci jira kawai yake yaga ta inda zasu shigo masa sai dai wani abun mamaki basu zo ba gari na wayewa yayi wanka ya shirya cikin manya kaya ya fito ya shiga motarsa kai tsaye hanyar da zata kai sa airport ya dauka sbd ya rasa inda zai dosa ,yana tafiya yana kallon glass din bangaren da yake zaune domin ganin ko ana binsa abaya sai dai motoci ya gani bilaadadin suna wucesa wasu kuma suna bayansa ya cigaba da tafiya har ya karaso airport yana karasowa ya wuce inda aka tanada domin parking , ya kashe motar ya fito yana waige waige sannan ya bude murfin bayan mota ya fito da jakar kudin ya juya ya soma tafiya a hankali qirjinsa na bugawa Kmr zai fito waje. ya dan yi tafiya me nisa kawai ya hango wani mutun sanye da bakaken kaya yana kallonsa take yaji gabansa yay mummnar faduwa nan take zuciyarsa ta shiga wasi wasi ko shine dan fashin ? to idan ma shine dan fashin ba lallai ya kashesa ba ,idan kuma yayi yunkurin kashesa jakar hannunsa kawai zai bashi “. shi kuwa jaguwa shi da eku suka biyosa tunda ya samu labarin dawowarsa gida a jiya yaso suzo amman a bincikensa yasan jami’an tsaro na biye dashi, dan duk kwanakin da sukai suna nemansa yasan yana hannunsu haka fitowarsa a safiyar nan ma yasani ne abakinki sky ya jima yana yawo da jakar kudin a hannunsa bai hadu da wanda ya kamashi ba ko ya karbi jakar kudin ba har laasar. shi kuwa jaguwa ya fahimci jami’an tsaro har lokacin suna biye dashi jira suke ya isa garesa su kamashi amman shi din barawo ne mai matukar wayo da baseera da sanin kan aikinsa dan haka bai tsaya bata ma kansa lokaci ba suka shiga mota suka juya suka bar gurin zuwa masaukinsu inda ya iske anas zaune a dakinsa shiru yana tunani “wai kai bazaka raba kanka da wannan tunanin iskan ba ,wallahi zan fita harkarka idan baka ajiye komai munyi abinda ya kawo mu ba “ya fada yana jan tsaki anas ya riko hannuwansa duka biyu, jaguwa ya fizge ya cigaba da tafiya yana balle mabalin gaban rigarsa a rude ya bishi cikin sauri “haba aboki am so bazan sake ba“. Ya bude idanunshi da kyar yana cewa nayi sai ka sakar min hannu ya fada yana fixge hannunsa cikin na anas, ya dafe kansa yana cewa “allah banason ganinka cikin damuwa bare damuwar ma akaina yayi mgnr zai durkusa masa jaguwa yace “no karka durkusa min please kar ma ka sake min irin haka kai fa aminina ne kuma danuwana ba iya halakar aminta kawai ke tsakaninmu ba akwai soyayya me karfi ya fada yana ciro hanky da sauri ya soma goge masa hawayensa “kana dani meye abun kuka “?karka damu nayi maka alkwarin muna komawa zaa tura manya ne mammaka aure “. “Allah sarki aminina kana sona dayawa “yes ina sonka sosai sbd kai ma kana sona maimakon anas yayi magana sai ya daura kansa akafadar jaguwa yana jin yadda yake sauke numfashi da ajiyar zuciya wanda yasa hawaye ya gangaro masa jaguawa ya dagosa “me kuma abun zubar da hawaye kai da ka kusan an gwancewa da amaryarka”? a yanzu nafika matsuwa naga wace zata auri bin malik dina “amman kai nafi son kayi tunda kana da wacce take sonka “share kawai ni aure yanzu baya gabana na haseera zamewa zan……” “please jaguwa karkayiwa Ammin haka yayi saurin katsesa “koda yake samun mahaifiyar kayi ni nayi mana “ya karasa mgnr muryasa na rawa “zaka fara ko ?to shikenan zanyi duk abinda take jubi ya bude kofar ya shigo ya tsaya yana kallonsu kamar zasu shige jikin juna…” Ranar haka garunmallam ya dinga zagaye airport allah yasa da jami’an tsaro da an zargesa tun safe har yamma yna zagaye gurin kafin daga bisani ya koma gida agajiye yana shiga gida ya kira headquarters na police yace ga kudin fa ,tun jiya banga kowa ba, yau ma tun safe nake yawo har airport ban hadu da kowa ba . “mun sani saboda muna biye da kai sun ma sun zo fahimta sukayi ana biye da kai amman lallai zasu zo yau” ranar bai runtsa ba da zarar ya rufe idanunshi sai yayi firgigib ya bude rana a zaune ya kwana, wasa wasa har kwana shida basu zo ba jami’an yansanda suka turo masa jami’an sirri aka musu kyakkyawan masauki abakin get din gidan wanda hakan ya kwantar da hankalinsa. su jaguwa basu zo ba sai randa sati ya cika garunmallam na zaune yana tunanin ta yadda zai rabu da kudin hankalinsa ya kwanta kawai yaji kamar ana duro gidansa yana yunkura tashi yaga manya karta maza majiya karfi na shigowa falonsa a firgice ya koma ya zauna arasa yace “sai yau allah yayi ? a natse suka gama shigowa kowane ya rufe fuskarsa da bakin kyale wanda yafi kama da yadi . mamaki ne ya kamashi ta yadda akayi suka shigo gidan har cikin falonsa byn akwai jami’an sirri a bakin get dinsa nan da nan suka kewayesa da bakin bindigar dake rike a hannunsu cike da rashin jin tsoro jaguwa ya karaso inda yake rike da bindigarsa “garnakaki uban shegu barawo ne ni amman mai mugun wayo , yau dai dubunka ya cika,ina kariyar daake baka take? ya fada tare da karasowa zuwa gabansa ya tsaya kikam sannan ya cire glass din daya rufe masa rabin fuska tare da cewa “ina kudin suke? cike da rawar jiki yace “gasu can ya tashi yaje ya dauko jakar kudin ya dawo da sauri ya ajiye musu a gabansu “lallai ka kyautawa kanka sai dai ka tabbatar da kudin da suke ciki sun cika cif ,ko kwandala ban taba ba yadda akabani haka suke “very gud ,eku shiga dakunan gidan ka fito min da duk wanda kagani “ok sir!.ya nufi hanyar shiga dogon falon da idanunshi ya kai . Garunmallam yayi saurin durkushewa kasa ya rike lafafun eku yayinda idanunshi ke kallon jaguwa “dan girman allah karka taba min lafiyar iyalina ,abinda kuka bukata gashi nan na baku ku tausaya min “a she kuna son a tausaya muku amman ku bakwa tausayawa mutane”? eku kayi abinda na saka ,gama jin haka ke da wuya eku ya fizge karfarsa ya nufi dogon falon . a hanakli ya dinga bin daki daki yana fito da mutanen gidan cikin tashin hankali fuskar data fito karshe ce ta janyo hankalin jaguwa da tawagarsa gbdy suka zuba mata ido suna dubanta, sosai jaguwa yake kallon fuskar tabbas fuskar da ya gani ce ba kuma zata bace masa ba yayi murmushin takaici” lallai ana burouba a duniya kamar yarinyar da muka gani da ajirebi a hotel ?”inji cewar kamil . “ba kama bace itace “kaga tsantsar cin amana ko ? a junansu ma basu bar junansu ba suna kwana da yayan juna jaguwa ya fada yana gaurawa garunmallam wani lafiyayyyen mari wanda yasa yayi yar dungure ya fada byn kujera mai zaman mutun uku yana haki wata irin zufa na tsatsafo masa bisa goshinsa “kaci saa muna kan hanya ne wallahi da kasha azabar da har sai ka gwamaci mutuwa da rayuwarka ,sannan ya juya a natse yayi taku biyu ya tsaya a inda yarinyar ke rakube cike da matsanancin tsoro. taji tsayuwar mutun amman tsoro bai barta ta iya dagowa ba cike da bakin ciki yake mata wani irin mugun kallo mai dauke da sansar tsana “wallahi bai dauka yayan masu arziki nabi maza ba sai yayan talakawa marasa galihu keyi, ko da yake ta yuwa ba dan kudi take ba tana da manufar yin haka ,sai daya gama mata kallon kasa da sama na banza sannan a matukar tsawa ce yace “ke …! Ta dago a rikice tana runtse idanunta “ki canza rayuwarki !. Ta bude idanunta a rikice tana dubansa “yes dake nake ,ki canza rayuwarki ko bake muka gani tare da ajirebi a hotel ba a wacan ranar? Saurin girgiza masa kanta tayi cike da matsanancin tsoro alamun aa . A zuciye ya daura bakin bindiga a tsakiyar kanta “ni zakicewa aa?kece ko bake bace kafin na fasa kanki yanzu ?eh..ni nice, ta fada muryarta na rawa” very gud tun yaushe yake kwana dake?ta nuna masa yatsunta uku ,ya juyo ya kalli garunmallam dake barin jiki “ka gani ko diyar cikinka da amininka suna kwana da juna mutumin daka yarda dashi na ma barka da wannan ciwon ya isa ya karar da rayuwarka. tunda jaguwa ya fara magana akan diyarsa nabeela kwalkwaluwarsa ke juya maganar babu ta inda zai karyata tunda gashi ta tabbatar da gaske anyi ,wani duhu ya gilma acikin idanunshi ,zuciyarsa ta jagule kamar ya fasa ihu sai ma yaji duk wani tsoro da fargaba ya kau a zuciyarsa ya daina kallonsu jaguwa ya dawo kallon diyarsa “. “Eku ku taho da mutun biyu a cikin manyan yayansa maza dasu zamu fita bazamu sakesu ba sai mun kammala aikinmu ,”okay boss nan take eku ya cakumi wuyan Abbas da muhd da sauri suka mike yayi waje dasu “.a tsawace jaguwa yace “Ina makulin get din baya? tsawar da jaguwa ya buga masa ne yasa ya dawo haiyacinsa jikinsa na rawa ya dauko ya bashi har ya juya ya tsaya batare daya juyo ba “zan wuce da yaranka ya rage naka ka kira jami’an tsaro , idan kayi min ganganci zan maka ganganci zan nuna maka sheidancina ya wuce yadda kayi tsammani ,daga haka bai sake cewa komai ba ya da kai ya cigaba da tafiya sauran tawagarsa suka marasa baya suka fice daya bayan daya . Atare gbdy ahalin gidan suka sauke ajiyar zuciya yau su suka ga tashin hankali babu wanda cikinsa bai duri ruwa ba ,Anas ya jarbi key a hannun jaguwa ya bude musu karamin get ,Ahankali suka fara fita daya bayan daya suka shiga motocinsu dan daman dasu suka zo aguje suka ba unguwa . sai da suka kammala da abinda ya kai su abuja sannnan suka dawo lagos cike da nasarori bai sheidawa tanwer ya dawo ba ,washegarin randa suka dawo malam mudi yazo sakamakon kiran daya samu daga jaguwa suna zaune a babban parlour’nsa sconpio ya shgo da katuwar ghna most go da hannu jaguwa yayiwa sconpio umarnin ya wuce ya juya da sauri ya bar gurin.“Malam mudi ga kudi nan mun samu nasarar amsowa babu abinda yayi ciwon kai aciki sai ka dauka ka kai wa mahaifiyar yaran allah kuma ya jikan mahaifinsu“sannuka da kokari adnan ,allah ya cigaba da kareka inshaallahu karshenka sai yayi kyua da albarka ,allah yasa ka gama da duniya lafiya sannu da kokari nasan kun sha wahala sosai ? “babu komai malam mudi mun rigada mun saba, kuma mun bada rayuwarmu a irin wadan nan ayyukan, wahala kuma idan da sabo mun saba tunda dama gbdy rayuwar wahala tafi yawa acikinta ni rayuwata na dauketa qaddara, “Qaddara kuma tana fadowa bawa daidai yadda allah ya hukunto masa sai dai addua tana sausauta qaddara ya karasa maganar muryarsa na rawa “. “inshaallahu komai zai zama tarihi Malam mudi ya fada cikin sare wa sannan ta numfasa yace “ya kamata ka duba bangren masu safarar hodar iblis suma iyayen yaran na kuka da wannnan matsalar bayan tafiyarka abuja wallahi kimanin mutanen da suka mutu adalilin shanta bazasu kirgu ba “matsalr manya kasar ne , dayawa daga cikin masu kudin kasar nan suna da sa hannu acikin tafiyar da harkar kasuwancinsa acikin kasar nan,bibiyarsu zai ballo ruwa gara abarsu kawai ,”. “aa kayi iyakar kokarinka zamu tautauna daga baya zanyi maka bincike sosai kafin mu shiga cikin aiki “to shikenan na gode sai naji daga gareka ya mika sama hannu sukai musabaha sannan ya wuce. ***** Bayan sati biyu bincike ya tashi zanga zanga dan cp ya bada umarnin a kamo alhj sani fefa da alhj usman ,alhj sani aka fara kawowa akai kaishi dakin bincike aka fara tambayarsa halakarsa da honorable “aboikin kasuwancina ne , ya bada amsa da hakan “babu wata magana ta kudi atsakaninku ? Dcp habib ya tambayesa shiru yayi kafin daga baya yace “akwai Ina zaune honorable Abdulaziz ya kawo min ajiyar kudi amman dolar’s ne na kimanin million dari uku a lokacin ya sheida mana akwai wanda yake nemansa zai kwace kudin a hannunsa amman yarda da amana da yayi mana tasa ya bani ajiyarsu sai dai ya sako sheidu wato alhj Usman galadima ajirebi, garunmallam,bayan wani lokaci kawai sai muka ji labarin mutuwarsa ,sosai mutuwarsa ta girgizamu matuka gabadayanmu mukaje janaizarsa sai dai acikinmu babu wanda ya fito ya fadawa iyalinsa batun kudin daya bayar ajiya muka bi ta kan kudin muka rabe a tsakaninmu kwatsam muna zaune sai iyalinsa wato matarsa ta kira daya daga cikinmu “ ina kudin da mijinta ya bawa daya daga cikinmu ajiya?a lokacin sai muka hada baki mukace aa babu kudinsa ahannumu ,wanda alokacin mu bamu san cewar ya rigada ya fada ma matarsa cewar ya bamu kudi ajiya ba . Wata biyu daya wuce ina zaune sai alhj usman ya kiramu yace mana wanda ya kashe alhj Abdulaziz ya kirasa yana tambayarsa kudin daya bamu ajiya da budar bakina nace masa yayi blooking dinsa hakance ta kasance yayi blooking dinsa tun daga ranar duk number daaka kira mu dashi muddin ba suna bama dauka ana cikin haka sai wasu da bamu san ko su waye ba suka fara bibiyarmu har sukayi nasara akanmu a yanzu dai gbdy babu wanda baa karbi kudi a hannunsa ba a yanzu abinda ya tsargu a zuciyata duk yadda akayi wanda ya kashe Alhaji Abdulaziz ne ya turo wadan mutanen ya karasa maganar yana Jan dogon numfashi tundaya fara magana dcp da kwararrun maaikata dake fuskantarsa suke sauraronsa har sanda ya dasa aya..” Suka numfasa atare saboda maganarsu ta bambamta abinda garunmallam ya sheidamusu a wancan ranar da dabam abinda shima ya fada musu dabam suka tsura masa ido yana goge zufar rashin gsky dake tsatsafo masa sannan suka mike suka bar dakin zuwa wanda aka ajiye alhj usman suna shiga kowanne ya samu guri ya zauna akan kujera daya daga cikinsu ya kunna abun daukar magana “da fari ya sunanka?sunana alhaji usman “Meye sanarka ko aikin da kake ?ni tsohon farm sectry ne ,bayan nayi ritaya na koma harkar kasuwanci . “Meye halakarka da marigayi alhj Abdulaziz ?abokina ne tare mukayi karatu dashi,meye sanarsa?shi dan siyasa ne,babu wata halaka ta kudi dake tsakaninsa dashi?shiru yayi gabansa na faduwa saboda tsananin tsoron tambayarsa daake sai daya dauki sama da minti goma sannan yace “aa. “Ko kasan irin mutuwar da yayi da inda ya mutu “wannan wace irin tambaya ce ? “ ka tambayeni halakarmu na fada maka bayan wannan ni ban san komai ba dan banga abinda ya hadani da sanin irin mutuwar da yayi ba da kuma inda ya mutu ni dai ance min ya rasu kuma munje munyiwa iyalinsa taaziya shikenan iya abinda nasani kenan “.ya karasa maganar yana goge gumi dan gudun ac dake aiki a dakin bai hana gumi tsatsafo masa da alamun shima dai karya ya shirya musu gbdy suka tattara bayani suka nufi dakin cp “sir gbdy bincikenmu a yanzu ya nuna mana wadan mutanen masu laifi né zaa tabbatar da haka ne idan aka tsananta bincike akansu dan ina ji araina akwai boyayyen abu da suka haka suka binne a tsakaninsu damu bamusani ba . “babu shakka akwai kuma boyayyayen abun ba komai bane illa sun taru sun kashe mutumin nan dan su dannen kudinsa haka zuciyata tafi raya min cp ya fada cikin zafin rai yana jujjuya a hankali akan kujera “karka samu damuwa zamu tsananta bincike yanzu bari mu hadasu guri daya . cp yace “kuje kuyi abinda ya kamata duk suka juya cike da girmamawa office dinsu na bincike suka shiga suka fara tsara yadda zasu bullo musu sun dauki sama da awa daya suna tautaunawa sannan duk suka mike a wani babban daki aka hadasu babu wanda bai firgita da ganin danuwansa ba,a yanzu suka fahimci anyi haka ne domin suji bayanin kowannensu allah kasa babu wanda ya tona sirrin daaka binne a tsakaninsu gbdynsu kana kallonsu kasan sun shiga cikin tashin hankali matuka “. jiki a sanyaye suka samu guri suka zauna gaban kowanne daga cikinsu yana dukan uku uku . “Me yasa kuka taru kuka Kashe alhj Abdulaziz ? sam ba haka bane yallabai,” alhji sani ya fada a firgice “haka né mana kune kuka kashesa “.garunmallam yayi shiru gabansa na faduwa ya kasa cewa komai ”ku fada mana gsky me yasa kuka kashesa ? mu bamu kashesa ba wannan karon suka hada baki su biyar gurin fadar haka”karku manta yiwa dansanda karya babban laifi né domin idan ya gano gsky da kansa hukuncinsa zai zarta laifin da yayi dan haka muna jinku ku fada mana gsky kune kuka kashesa”.? Juyin duniya suka tsaya akan basu ne suka kashesa ba “me yasa kuka danne masa kudadadensa to “?shiru suka yi “me yasa kuka takura masa lallai sai ya siyi fili alhalin bashi dashi har kuka hada masa da asiri ?nan ma shiru suka yi . “Me yasa kuka nemi ku juya masa baya alokacin da yace bazai siya filin ba?duk duniya babu wanda ya yarda dasu tamkarku me yasa ya kawo maku kudadensa ajiya kuka danne ?idan kuma duk kunce ba haka bane ku fada min gskyar abinda ya faru kafin mu fada muku yadda kuka bi kuka kashesa saboda mun san komai akwai sheidu a hannunmu yanzu ya rage naku ku fadi gsky ko kuma mu mufito da gskyar da kuke boyewa .” Shiru babu wanda yayi magana acikinsu sai zufa data rufe kowannensu gbdy tattare suke da tsoro da firgici alhj sani ya kalli alhj usman shi kuma ya kalli garunmallam haka suka dinga kallon juna “wannan shi ake kira da anyaka tatashi “bari mu tashi mu baku guri kuyi shawara a tsakaninku amman fa kusani mun san komai “.wanda ke maganar yana gama fadar haka ya mike tsaye ya shiga tattara kayan aikinsa har ya juya alhj sani yace “tsaya! cak ya tsaya tare da juyowa ya zuba masa ido yana sauraronsa “kana ji ko”. ,ami’an bincike wanda ake kira da Interlleget suka cigaba da kallonsu suna karanta yanayinsu,zamu iya gyarota cikin sauki ku fada mana abinda zamu baku a rufe case din nan, grgiza kai habib yayi a ransa yace “tabbas sun aikata abinda ake zarginsu dashi amman dake suna da matukar wayo gyarota suke son ayi muryarsa a fusace yace “kaga munyi muku kama da wadan da zaku bawa cin hanci?duk jami’in dake zagaye daku babu wanda zai anshi cin hanci a hannunku ku dai ku fadi gsky domin mun san komai . Yana gama fadar haka ya juya sauran ma suka rufa masa baya suna zaune suna kallon tafiyarsu har suka fice daga office din , sannan suka dawo kallon juna suna tunanin yadda zasu kubuta batare da asirinsu ya tono ba “wannan fa shi ake kira anyanka ta tashi “. ****** Ahankali jaguwa ya fito daga cikin motarsa range rover ya tsaya a bakin titi mile 2 sanye yake cikin kananan kaya riga light blue da bakin wondo gaban rigar bai kulle botir guda daya daga sama ba wanda ya bayyana farar singlet dinsa ,kunnensa manne da waya ,yana cewa "shikenan abu salma gamu mun karaso yanzu haka ina kasan gidan kai nake jira musan yadda komai zai tafi cikin tsari . “no wannan ba matsala bane agurina wuyarta mu samu damar shigowa komai zai tafi daidai yana kokarin cire wayar a kunnensa on-expeting ya jiyo sautin muryarta ta bayansa "adnan dina ......" A hankali ya juyo bayansa alokacin har ta karaso kusa dashi sosai suka fuskanci juna wata irin soyayyarta ce ya taso masa daga zuciya yana jin idan babu ita wani mummunar abu zai samesa gdy sai yaji qirjinsa yayi masa nauyi . ajiyar zuciya suka sauke alokaci daya "ina yini ?ta fada cikin sanyayyar muryarta wacce ta sake kashe masa sansar jiki dan gbdy ji iyayi Kmr ya fixgota zuwa faffandan qirjiinsa yayi mata kyakkyawan masauki . Kanshi kawai ya samu damar gyada mata yana kallon mutun biyu din dake tsaye abayanta suna kallonta “ yaushe ka dawo ? “ tun last week ya fada ataikaice ,okay amman shine baka nemi ba gashi kona kiraka baka dauka,baice mata komai ba ya cigaba da kallon bayanta. a hankali ta juya taga su rukky da muyis yake kallo,” nida yaruwata rukayya ne da doctor muyis abokin aikina munzo mu dan yi siyaya ne daga nan mu wuce gurin shakatawa "fuskar macen bai santa ba koma yace yau ce rana ta farko daya fara ganinta, shi kuwa nmj bazai taba manta face dinsa ba ya taba ganinsa a office dinta ranar daya je daukota ya kaita gidansa aduba masa ita. "Muna tsaye na hangoka shine nace nazo ,naji dadin ganinka sosai tayi mgnr tana sauke numfashi. shiru yayi yana kare mata kallo tsab tun daga Samanta har kasa sanye take da doguwar riga ja tayi rolling kanta da bakin mayafi haka takalman kafafunta da agogon hannunta da jakarta duk bakake tayi kyau sosai duk tafi lokutan baya daya saba ganinta kyau sai dai ta rame ,cike da shaukinsa ta kamo yatsun hannunsa cikin nata "muje tare mana"?ya girgiza mata kai yana jin tashin hankali daga cikin , haka nan ya dinga jin zuciyarsa na zafi baya raba dayan biyu na ganinta da wancan sokon abokin akin nata ne. "pls mana zanji dadi idan mukaje tare "shi wancan katon fa maye amfaninsa kiji dadinki dashi mana "karka min mummunar fahimta ka rigada kasan komai kasan kaine zuciyar surayya babu komai acikinta sai...." “Shiiiiiii ya dakatar daita aiki ne mai mahimmanci ya kawoni"zan jiraka . Yayi murmushi daga cikin zuciyarsa "karki jira domin kuwa bansan lokacin da zan dauka ba ke bani da ma tabbaci lokacin da zan dauka zai fi kyau ki kama gabanki karki jira ni". Shiru tayi tana dubansa tare da nazarinsa da nazarin maganarsa gbdy ta lura bai ji dadin ganinta da doctor muyis ba kishi ne daskare a cikin kwayar idanunshi amman da yake shi din tsayayyen mutun ne mai dakiya da dauriya zuciya yasa ba kowane zai gane hakan ba. shima shiru yayi yana kallonta cikin yanayi na tashin hankali qirjinsa na mugun bugawa fiyye da kaida har sanda abokansa da yaransa suka firfito daga cikin mota suka ya tsaya suna dubansu a tsanake ,domin a kullum tana burgesu ta yadda take sonshi da rashin nuna kyankyamisu . Da hannu ta gaishesu sannan ta juya a hankali tana cewa "shikenan sai anjima allah ya tsareka .” kansa kawai ya gyada mata yana kallon bayanta a hankali ya lumshe idanunshi yana jin wani zirrrrrrrr a gbdy ilahirin jikinsa gbdy ya nemi natsuwarsa ya rasa gashi dai shine ya bata damar tafiya amman ji yake Kmr ya hanata sosai abubuwan da suke faruwa atsakaninsu idan sun hadu ya shiga dawo masa uwa uba kamshin turarenta . tafiya take a natse tana waigensa wannan shine karo na farko da taganshi da rana akan aiki dan babu tantama fashin rana suka fito yi , ko kuma tsara yadda fashin zai kasance kafin lokacin fashin. Murmushi ta sakar masa shima bai san sanda murmushi gefe baki ya subuce masa ba kuma har lokacin bai dauke kwayar idanunshi akanta ba ,yayinda doctor muyis ya zama dan kallo yana ayyana duk yadda akayi wannan hadadden gayen shine ya sace zuciyar surayyarsa . A hankali sky ya matso kusa dashi "a yanzu na sake fahimtar wani abu a game da kai da yarinyar nan a duk sanda oga anas yayi magana akanta sai inga kamar karya ya fahimta akanka saboda a lisaafina baka da wannan lokacin amman a yanzu dole itama a dinga bata girma na musamman. jaguwa ya juyo a natse idanunshi na kansa yana kallonsa fuskarsa dauke da murmushin soyayya wanda shi kanshi bai san sanda ya bayyana akan fuskar ba , sai dai jin abinda sky ya fada ya dauke wuta dip kamar an aiko masa da sakon mutuwa fuskarsa ta sauya daga murmushi ta koma kamar ta zaki babu shiri Sky ya kama kansa tare da juyawa da sauri . Shi kuma ya sake juyowa inda tanwer take adaidai lokacin data sake juyowa idanunsu suka hade cikin juna yana tsaye ya tura duka hannuwansa acikin aljihun wandonsa ,Tana tafiya tana kallonsa cikin haka wata mota marcend tayi awon gaba daita kafin kace me tanwer ta zube a tsakiyar titi cikin tsananin tashin hankali yayo kanta da mugun gudu ya tsallake mai kekenep din daya sha gabansa ya karaso inda take kwance a gefen titi ya durkusa a gabanta yana taba ta yana kiran sunata "tanwer !!! sai dai ina tuni tafita haiyacinta" sky magnet eku anas ku taimakeni ku tada mota mu kaita hospital" “anas ka hanzarta mana dan allah kayi sauri gbdynsu sun rude sun gigice ganin halin da tanwer take ciki da tashin hankali mai gidansu duk suka nufi gurin motorsu . haka ma rukayya ta shiga tashin hankali ta durkosa gabanta tana kiran sunata "inna lillahi tanwer still shiru . doctor muyis ya matso shima hankali sa a tashe zai amshi tanwer a hannun jaguwa yaji saukan wani lafiyayyen mari a hannunsa bai sanda ya mike tsaye yana shafa hannunsa yana kallonsu ba . Cike da tsananin tashin hankali jaguwa ya dauketa ya rungumeta tsam ajikinsa hankalinsa a matukar tashe wasu hawaye masu zafi suka zubo masa sbd ganin jini ya wanke mata fuska tun kafin ya karaso gurin motorsu tuni an bude masa gidan baya ya shigar da gangar jikknta sannan ya shiga . rukayya tashiga gaban motar ta zuna tana waigen tanwer ta baya. A hankali ya daura kanta a saman cinyoyinsa hawayensa na dinga a fuskarta yayinda eku ya ja motar da sauri su Ana’s suka shiga motar haya suka biyosu abaya . Sosai ya rike kanta tare da mannawa a qirjinsa yana shafa sumar kanta dan tuni mayafin da tayi rolling din kanta dashi ya cire muryarsa cikin tashin yake bawa eku umarnin qara gudu . Sosai motar ke gudu amman shi gani yake sam bata gudu yasa hannunsa ya dauke hawayensa ya rungumeta tsam ajikinsa . wani asibiti dake kusa suka nufa daita ,motar na tsayawa ya fito rungume daita ya nufi cikin hospital din yana kiran sunan doctor da karfi..” _Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._ Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wadan nan number's din 09136918331 or 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 09136918331 domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️32 ……….Gabadaya ilahirin jikinsa tsuma yake yana kallon fuskarta ga wani irin gumi na tashin hankali dake tsatsafo masa , gbdy ya gama rikicewa sai cewa yake “doctor’s please save her life, dan allah ku taimaka min karku bari ta mutu , yayinda rukayya da anas ke binsa abaya cikin tsananin tashin hankali tanwer baiwar allah kuwa bata ma san halin da’ake ciki ba , likitoci guda uku sukayo gurinsa suna tamabayarsa ganin jini na diga har ya bata masa jiki sukai saurin nuna masa wani daki da aka rubuta emargency yayinda rukayya ke wani irin kuka tana sake neman layin mumy . Jaguwa ya shigar daita dakin ya shimfideta akan gadon idanunshi sunyi jaa sosai yana kokarin zare hannunsa yaji ta rike masa yatsun hannu gam.” ya tsura mata ido yana kallonta yaga still bata cikin haiyacinta hasalima bata san ta rike masa hannu ba ,dr yace “dan sakar mata hannu mu bata taimakon daya dace “kuyi mata duk abinda zaku mata agabana babu inda zani , suka sake bashi umarnin fita “bafa zan fita waje na tsaya na barta tana shan wahala ba, ya fada arikice batare da ma yasan me yake yi ba ,yana tsaye aka mata allura aka goge jinin goshinta sannan aka fara dinke mata goshinta dake tsiyayar jini har lokacin . wani qara ta saki sannan tayi shiru bata sake motsawa ba”.tausayinta ya kamashi bai ankara ba yaji saukar hawaye akan kuncinsa yana sake rike mata hannu dr dake tsaye rike da kayan aiki tayi masa kuri da ido tana kallonsa a zuciyarta take yaba irin wannan tsantsar soyayyar da yake mata jaguwa bai bar dakin ba yana tare daita har aka gama treatment aka daure kafarta daya da bandej sannan aka canza mata daki “ Jaguwa,anas,kamil duk suka shigo dakin daaka kwantar daita suka zuba mata idanunsu cike da tausayawa suna dubanta ,a hankali jaguwa ya lumshe idanunshi tare da kai hannunsa daidai saitin qirjinsa dake bugawa very fast yana shafawa ko zai samu sausauci yanayin da yake ji ,kodaudun idanunshi ya bude sosai akanta tana kwance tana sauke wahalallin numfashi ,ya sauke ajiyar zuciya ahankali wani abu mai daci daya tsaya masa a makoshi ya hadiye a tun sanda hatsarin ya faru . “da wani abu ya sameta bai san yadda zaiyi da rayuwarsa ba ,ya qara taku biyu ya matso kusa daita sosai ya kai hannunshi bisa suman kanta dake zube akafadanta yana shafawa yana maida numfashi a hankali .”wasu irin abubuwa yake jin suna masa yawo a sansar jiki suna ratsa jinin jikinsa gbdy , nan take tsigar jikinsa suka mike yana jin ina ma ciwon ya dawo jikinsa ……” Cike da natsuwa anas ya matsoshi ya dafa kafadanshi gbdy yanayinsa ya canza kallo daya zaka masa ka fahimci baya cikin natsuwarsa idanunshi sun canza kala sun sake cika taf da ruwan hawaye alamun zai iya zubar da hawaye akowani lokaci ,cikin tsarkewar muryar anas yace “please adnan ka kwantar da hankalinka inshaallahu babu abinda zai sameta zata samu lafiya har ma ta kaiku ga yin aure .”ya juyo a natse ya tsurawa anas idanunshi da suke cike da kwalla amman ya kasa cewa komai , dan bama zai iya furta masa komai din ba burinsa a yanzu yaga ta bude idanunta akanshi cikin koshin lafiya har ma ta kira sunansa da zazzakar muryarta “adnan dina yaji kuwan sautin muryarta acikin kunneshi yaushe ka dawo da baka fada min ba “? ya rasa wani irin so take masa gashi nan adalilin haka tayi masa ganganci da rayuwarta. “Ya kamata zuwa yanzu mu wuce kafin karasowar iyayenta ,qasa yayi da muryarsa yana cewa “bazan iya barinta cikin wannan halin ba,kona tafi zuciyata bazata samu natsuwar da kake bukata ba kawai ku tafi ni zan zauna tare daita.” “No no zamanka anan akwai damuwa domin komai zai iya faruwa most especially idan iyayenta suka karaso tunda sun rigada sunsan komai akanka “I don’t care da sanin komai da suka yi ,bazan damu dan sun iskeni anan ba yayi mgnr Kmr zai zubar da kwalla, anas da kamil suka juya suka bar dakin suka bar jaguwa ya cigaba da tsayuwa ya tatttara gashin kanta zuwa bayanta still idanunshi na kanta yana kallonta kmr zai maidaita ciki . Hankali a matukar tashe mumy tashigo dakin rukayya na biye daita jaguwa ya zabura ya mike tsaye qirjinsa na wani irin bugawa da karfi bai san yana da tsoro ba sai daya ga mumy ,ta nufo tanwer tana cewa “rukayya meke faruwa da tanwer dina?” ta fada hade da kokarin taba tanwer mumy acci…”tayi saurin katseta ta hanyar cewa “Shine nake tambayarki a waya kika gagara fada min ?” Ta karasa mgnr a tsawa ce “garin ya ya hakan ya faru da tanwer dina?” Gbdy ta rude tana tmbyr rukayya dan sam bata fahimci waye a tsaye yana kallonsa kasa rigarsa da jini ba har kusan min biyar yana tsaye bai daga kai ya kalleta ba saboda tsananin fargaba da tashin hankalin daya tsinci kansa, ya juya jiki a sanyaye ya bar dakin sai dai kasa tafiya ya koma koridoor dake gaban dakin ya dinga kai kawo yana duban gaban rigar jikinsa sai yanzu ya fahimci ta baci da jinin tanwer . naunayen ajiyar zuciya ya sauke da karfi sannan ya tura hannuwansa duka cikin aljihu wandonsa yana ciza lips dinsa na kasa ,mumy ta zauna abakin gadon da jaguwa ya tashi tana duban fuskar tanwer nan take hawaye ya cika idanunta har ya soma zuba akan hannun tanwer dake rike cikin nata ta dade zaune sannan ta yunkura ta fito waje a koridoor ta sameshi zaune akan doguwar kujera yayi tagumi da hannuwansa duka fuskarsa na kallon kasa yaji alamun tsayuwar mutun amman ya kasa dagowa yaga ko waye ya cigaba da kallon kasa . “Mumy shine mutumin daya taimaka ya kawota asibiti “waye shi ?”I don’t know him ta fada a matukar tsorace , ita kuwa ta fadi haka ne saboda tasan muddin tace shine adnan din da tanwer take mutuwar so zaa yi dauki ba dadi tunda tasan yadda suke kyamar soyayuarsu , a hankali ta karasa har inda yake zaune“sannu malam mun gode fa allah ya saka maka da mafifinci alkhairi yadda ka taimaka ka ceci rayuwar diyarmu kai ma allah ceci rayuwarka tana gama fadar hk ta juyawa ta nufi hanyar fita kunneta manne da waya tana magana da dady “. rukayya ta karaso inda yake “please ya dace ka wuce gida haka kafin dady ya karaso wani irin dagowa yayi yana mata wani kallo da yasa kayan cikinta juyawa kafin a hankali ya mike ya sake komawa dakin da tanwer take kwance ya tsaya agabanta kallonta kawai yake cike da tausayawa har baya qaunar ya dauke idanunshi akanta wanda ita sam batasan yana yi ba ,ahankali ya matso kusa da fuskarta yana hura mata iskar bakinsa at the same time yana shakar nunfaahinta sai kusan goma saura ya fito daga dakin jiki a sanyaye ya shiga mota zuciyarsa na bugawa da karfi eku ya jashi suka fita daga hospital tafiyar mintuna talatin ta kawo su gida eku yayi parking ya kashe motar ya fito yana tafiya yana balbale botiran gaban rigarsa kai tsaye hanyar bedroom ya nufa yana karasa cire rigar gbdy ya shiga bathroom zuciyarsa cike da tunanin halin daya baro tanwer. Shima dady agigice ya shigo dakin “Me ya samu tanwer?” inna lillahi me ya faru da ita please dady ke tambaya rukayya dake rarrashin mumy muryarta a raunane tace “ tsautsayi ne dady ku mata addua inshaallahu zata samu lafiya dady ya kalli mumy yana shafa kan tanwer “please karki kuka zainaba babu abinda zai samu tanwer dinmu zata samu lfy zata dawo daidai muyi wasa muyi dariya kamar yadda muka saba bazamu rasata ba , duk da zuciyarta na cike da jin haushin laifin da yayi mata amman sai daya bata tausayi ta matso ta rungumeshi tana kuka “ina son tanwer bana son na rasata “bazamu rasata ba inshaallahu sai munga yayanta “. Jaguwa ya jima a bathroom cikin halin tunanin kafin yay wanka ,ya nemi rigar towel tare da towel dinta ya lullube koina ajikinsa ya fito ya dan leko yana dube dube yayi saa ganin fitowa anas daga dakinsa cikin sauri ya nufosa alokacin da ya juyo ya koma cikin dakin,anas ya murda kofar ya shiga yana kiran sunansa, ya kallesa cike da manaki “adnan yaushe ka dawo gidan nan ? . “Ban jima ba ya fada ,shiru anas yayi yana sake kallon jaguwa fuskarsa cike da zullumi da fargaba yace “ka samu natsuwa please kai kasan rashin samun kwanciyar hankalinka daidai yake da nawa rashin kwanciyar hankali , jin haka yasa jaguwa ya sakar masa murmushin karfin hali,”Na kasa jurar ganin tanwer da ciwon nan , da mutun na cirewa wani ciwo wallahi dana cire mata na dauki nauyinsa. “ba cire ciwon yafi dacewa kayi ba ka aureta shine kawai abinda zaka mata ka samar mata kwanciyar hankali”bai sake cewa komai ba dan yasan ba abu ne me sauki da yuwu ba agaresa . “Me zakaci naje na siyo maka?jaguwa ya kallesa sannan ya kalli agogon dake manne a parlaur’sa karfe shadaya ta wuce muryarsa a kasalance yace “karka damu “haba adnan duk wunin yau fa ina lura da kai baka sakawa cikinka komai ba ka daure kaci wani abu,bazan iya ci bane anas“okay bari na hada maka coffee first ka fara sha ya juya da sauri bai dade ba ya dawo ya mika masa cup din tangaram “ka dan sha please cikinka zai warware har ka iya cin wani ba ,zanje checking republic yanzu zan dawo ya juya da sauri ya sake fita . jaguwa ya fesar da numfashi yana jin wani irin faduwar gaba mai tsanani ya samu guri akan kujera mai zaman mutun uku ya zauna yana kurban coffee ahankali, hoton fuskarta ya shiga gani acikin kwayar idanunshi yana jin wata irin tsantsar soyayyarta na ratsashi shi fa duk daukan da yake zai iya cigaba da rayuwa ko babu ita a she babban kuskure ya tafka bazai iya ba,tabbas bazai iya cigaba da rayuwa babu ita ba dan yana mata soyayyar da bazata misaltu ba zuciyarsa bata bugawa in har babu tunaninta sai dai kash aurenta kuskure zai yi akan *KUSKUREN BAY* cikin mintuna da basu wuce talatin ba anas yayi knowking ya shigo hannunsa rike da farar leda ya iske jaguwa zaune a falonsa ya daura kafa daya akan daya yayi zurfi cikin tunani ya ajiye ledar ya dafa shi nan ya sauke numfashi da karfi sannan ya maida kallonsa ga ledar dake ajiye “sorry my friend ka rage damuwar nan ka bar tuna abinda ya faru daita,ya zan iya mantawa byn ni ne sanadi ya fada fuskarsa da tsantsar damuwa ,da kyar anas ya lalllabashi yaci arsh da soyayyar kaza ranar sam jaguwa bai yi bacci ba ga tsananin bacci yana ji amman ya kasa saboda so da tausayin tanwer dake nukurkusan zuciyarsa sai faman juyi yake,shima anas bai yi bacci ba duk motsin da jaguwa zai yi zai motsa ya rarrashesa jaguwa karshe ya mike zaune ya kunna wutar dakin yana cewa “anas ina ganin zan koma hospital gara kawai na zauna tare daita hankalina zai fi kwanciya ya fada yana durowa daga Kan gado dariya ce ta kusan subucewa anas amman yayi saurin dannewa dan yasan yana Kuskuren yinta zai janyo wa kansa matsala dan zuciyar maza zata matso. “kajika da wata mgn kafin iyayenta sonta ne ko me ? ”kaji dan iska nace maka ina sonta ne na damu ne kawai saboda ni ne silar accident din da tayi.”wai kai har yanzu bazaka daina yaudarar kanka ba?wallahi ka guji ranar da zuciyarka zata gaza hakuri akanta,ka guji ranar da nadamarka bazata maka amfani ba , sannan ka guji ranar da hakin yarinyar nan zai kamaka wannan fa zalinci ne qarara kake yi ,jaguwa yayi tsuru yana kallonsa qirjinsa na dokawa ,”eh mana kana zalintar yarinyar nan over “. .please anas ka bar maganar nan karka min baki ,wallahi babu wani batun baki sai gskyar da kake ki ce nake fada maka kai kafi kowa sani muna fadawa juna gaskiya koda kuwa zamu samu matsala da juna”ya sake yi shiru dan yasan gsky ya fada masa ka koma ka kwanta babu inda kazaje adaren nan dan ko ka koma bazaka samu natsuwar da kake bukata ba saboda iyayenta na tare daita anas ya fada tare da komawa ya kwanta ya juya masa baya . jiki a sanyaye jaguwa ya kashe wuta ya koma kan gadon sai dai ya kasa kwanciya ya jingina bayansa da abun gado ya janyo pillow har guda biyu ya matse aqirjinsa ,hhhhhh kadan ma kagani jaguwa ba dai taurin kai ba.Bangaren tanwer har safiya tayi bata san inda kanta yake ba duk ta galabaita ciki ciki take fidda nunfashi .” Tunda sassafe ya tashi ya shirya ya bar gidan sai daya tsaya yayi mata siyayya kayan amfani sannan ya nufi asibitin,ahankali yayi parking din motarsa a haraban hospital ya kashe ya fito zuwa ciki jikinsa sanye da blue black din riga da dogon wondo baki, hannunsa daya daure da agogon fata baki yayinda dayan hannun ke daure da band baki . Kai tsaye hanyar dakin da take kwance ya nufa qirjinsa na wani irin bugawa da matsanancin karfin gaske dan bai san su wa zai tarar a dakin ba , adduarsa kada ya iske kowa ,cike da natsuwa ya tura kofar dakin ya shiga bakinsa dauke da sallama aiko ya taki saa babu kowa adakin sai ita kadai . naunayen ajiyar zuciya ya sauke da karfi sannan ya cigaba da taku a natse kamar bai son taka kasa har ya karaso bakin gadon da take kwance ya tsaya idanunshi na kanta ,jikinsa a matukar sanyaye ya samu guri ya ajiye ledar hannunsa ya zauna still kwayar idanunshi na kallon kyakkyawar fuskarta yayinda take sauke numfashi a hankali a hankali , hannunta daya na saman ruwan cikinta kusan 20 minutes yana zaune yana kallon kafin daga baya ya mike a hankali ya soma zagaye gadon da take kwance yana cigaba da kallonta zuciyarsa na narkewa akanta bashi da ja ya rigada ya kamu da matsanancin soyayyarta sai wani ikon allah ne kadai zai fitar dashi amman zai yi iya yinsa ya bawa zuciyarsa hakura domin kuwa samunta ba abune mai sauki da yuwu agaresa ba. Sama da awa daya yana zariya a cikin dakin amman duk bata motsa ba ya juya ya fita zuwa office din doctor ya cike wasu takardu ya sake dawowa dakin ya jingina jikknsa da bango dakin hade da rungume duka hannuwansa a qirjinsa yana dubanta cike da tsananin tausayawa ,hawayen tausayin kansa suka cika idanunshi ya kai hannunsa ya goge sannan ya dawo kusa daita ya zauna .Ahankali ta fara motsa jikknta yayi saurin mikewa ya tashi ya nufi kofar fita domin kiran doctor ... "Adnan dina .....!" Ta kira sunansa muryarta a raunane ,ya juyo da sauri ya dawo ya tsaya a gabanta ta sakar masa murmushinta mai bugar masa da zuciya tana cewa "ya kake?" Ya matsota sosai Kmr zai shige jikinta tare da riko laulausan tafin hannunta cikin nashi wani irin yanayi suka tsinci kansu mai wuyar misaltuwa "ni ya kamata nayi miki wannan tamvayar ".Ta lumshe idanunta tana sauke ajiyar zuciya tare da jin wani sanyi dadi na ratsa sansar jikinta . a hankali ta canza fuska zuwa ta shagwaba kamar zatayi kuka " ya ka hade fuska haka ?"Idan bana ganin murmushi akan fuskarka bana jin dadi tayi mgnr idanunta na cikin nashi . Ya tsuke bakinsa yana duban cikin kwayar idanunta batare da yace uffan ba "zafi nake ji sosai a goshina tayi mgnr cike da shagwaba tana matse hannunshi dake cikin nata."Karki damu zaki samu lafiya bari na kira doctor yayi kokarin zare hannunsa ta rike gam "in da ka amince munje gurin shakatawa da kai da yanzu kaima kana kwance a gadon asibiti kamar ni"karki damu haka allah ya qaddara kema zaki samu lafiya "kai ma ka kwantar da hankalinka lafiyata lau ,na tsaya ina kallonka ne ban san mota ta taho ba . Murmushin jin dadin yadda take sonshi ya bayyana akan fuskarsa ya dawo daidai kanta ya daura hannunsa a kanta ,yayinda dayan hannun ke cikin nata yace "is okay zaki samu lafiya amman ki rage wannan son tanwer yayi yawa adnan fa da kike mutuwar so ba kowa bane kamar yadda kika dauka dayan hannunta ta daura akan hannunsa tana shafawa "kaine kake ganin haka amman ni nasan kowa ne kai , kai din mutumin kirki ne mai tausayi inshallah rayuwarka zata canza bazaka kare rayuwarka a wannan sana’ar ba..." “Ya girgiza kai me yasa kike irin wannan maganar ?ta bude baki zata sake mgn ya katseta “ba wannan tunanin ne agabana ba ni dai ki samu lafiya sannan kiyi min alkawarin bazaki sake min wannan ganganci ba da wani abu ya faru dake fa? “inshaallahu karka damu zan dinga kiyayewa bai ce komai ba ya gyara mata kwanciya ya jingina bayanta tare da sa mata pillow yana mata sannu sannan ya ciro toothpaste peppermint ya matsa akan brush ya dauko farantin silver ya bude goran ruwa roba daya zo dashi ya dawo kusa daita ya kai brush bakinta “ki wanke baki kafin su kawo miki abinci kici sai ki huta dan kina bukatar hutu tayi murmshi tace “bazan gaji da yi maka adduar shirya ba allah ya kawo karshen damuwarka ,ta fada hawaye na cika idanunta . “na gode ya fada atakaice zuciyarta tayi sanyi da jin abinda yace numfashi ya sauke lokacin daya gama wanke mata baki “allah sarki tanwer kwanciyar hankalinsa shine nata haka tashin hankalinsa shine nata bata son ganinsa cikin damuwa .” suna zaune suna kallon juna aka turo kofar dakin da teburin abinci baa tsaya dashi akoina ba sai gefenta “adnan !Ta kira sunansa bai ce uffan ba ya maida abun wanke baki ya dawo ya bude plet din farko white rice sai dayan plet din shi kuma stew ne sai dan karamin jug dake dauke da ruwan zafi “adnan !” Ta sake kiran sunansa bai amsa ba ya tsura mata ido kawai yana sauraranta “ni cikakkiyar masoyiyarka ce shiyasa kaga ina kyamatar aikinka ka yarda dani amatsayin masoyiya zan tsaya maka akowani hali bazan taba cutar da kai ba amman ka mika kanka ga hukuma saboda zan shiga ciki bazasu cutar da kai ba wallahi muddin baka daina wannan sanar ba zaka cigaba da rayuwa ne cikin dar dar, “ har yaushe zaka daina rayuwa atakure? kowa so yake yasan fuskarka ta ainihi “Dan allah ka amince da shawarata bazan gujeka ba zan rayu da kai akowani hali please kace ka amince. Kansa ya kawar gefe”yana jin kamar ya amince da maganarta sai dai zuciyarsa tace “no karka yarda bakasan a wani hali zaka tsinci kanka ba dan haka ya furta mata “aa ! amman a ranshi yace inshaallahu zanyi kokarin na rage wasu abubuwa ko dan hankalinki ya kwanta .ya tsiyaya mata ruwan tea a cup ya bata ta sha kadan kana ahankali ya kai spoon din abinci bakinta taki bude baki , ya sake kai bakinta “no bana ci ta fada tana hade fuskar “ya kamo yatsun hannunta da dayan hannunsa yana murzawa ahankali yana sake kai spoon bakinta yadda ya dinga mata ko bata da niyyar ci dole sai yasa ta fara ci a natse ya dinga bata abinci yana kallon kyakkyawar fuskarta yana cigaba da murza yatsun hannunta itama din shi take kallo taci abinci sosai sannan ta kawar da kanta alamun ta koshi ta lura hakan yasa shi farinciki matuka sannan ya ciro hanky a gaban Aljihun rigarsa ya goge mata baki sannan ya dinga kokarin sata dariya bai wani dade ba yace mata zai wuce har ya mike ta tsaidashi ya tsura mata ido kawai suna kallon kwayar idanun juna dady ya shigo tare da rukkaya rike da basket din abinci motsin shigowarsu yasa ta maida hankalinta ga kofar dady ganin dan haka tayi saurin sunkuyar da kanta kasa shima jaguwa kasa yayi da idanunshi kirjinsa na bugawa kamar zai fashe “oh my god tanwer me yasa kika saidani?Cikin yanayi na tashin hankali dady ya karaso ciki sosai yana cewa “waye wannan “?ta dago kanta agigice jin tmbyr dady “da….dady ad…ad….”sai kuma ta kasa karasa maganar “ad…ad “me ya kawoshi ?muryarta na rawa cike da in ..inna tace” shi shine ya kawoni hospital.” You’re very stupid da shine ya kawoki hospital “wai tanwer me zakiyi dashi ? wallahi kinji na ratsen muddin baki fita hanyar wannan ba zan mugun saba mki,ganin idanunki zan shayar dake mamaki ,jaguwa ya juya da sauri cikin tsananin tashin hankali ya bar dakin “wallahi bazan hakura na bar masa ke ba sai dai shi hakura ya bar min ke,idan na sake jin yazo hospital dina ko na sake ganinsa sai na sa an kamamun keda shi nafiki iya wulakaci tunda ke bakisan rarrashi ba,muna lallabaki ne ba dan muna jin tsoronki ba amman tunda baki san rarasshi ba zanyi maganinki yana gama fadar haka ya juya fuuuuuu ya bar daki. Tanwer ta sauke naunayen ajiyar zuciya sannan tace “rukayya ina wayata ta ciro acikin Jakarta ta mka mata number jaguwa ta kira kira daya ya dauka yana cewa “tanwer yaakayi ne? muryarta a sanyayye tace “kayi hakuri please,daakayi me kuma?abinda dady yayi maka,no karki damu komai zai wuce inshaallahu nine fa nayi laifi ina janyo miki bacin rai ga fushin da iyayenki suke dake inshaallahu sai rabaki da wannan ciwon ki zauna lfy ki daina samu matsala da iyayenki . qasa tayi da murya tana cewa “no karka min haka please “dole zan miki domin duk uba na gari bazai so diyarsa tayi soyayya da mutun irina ba bare har takaisu ga yin aure “zanyi comfuse dinsu,no ke kike daukar hakan da sauki alhalin babu sauki domin wannan shine dabiyar mutane babu uban da yana ji kuma yana gani ya bada auren diyatsa ga irinmu zan rikeki a matsayin kanwa kema kuma ki rikeni amatsayin yaya sai nazo gobe yana karasa maganar ya katse kiran yana jin wani irin ciwo mai tsananin acikin kanshi dan dole na raba zuciyata da tunaninki ta kowani hali. Rukayya ta matso kusa daita “na zuba miki abinci?no adnan ya bani,gsky shima da alamun yana sonki sosai kinga yadda ya rikice ya shiga tashin hankali lokacin da motar nan ta bugeki har da hawayensa intakaita miki dashi aka shiga emergency room a gabansa akayi miki komai ina ma su dady da mumy zasu yarda da ba karamin sa’ar miji kikayi ba. dadi ya lullube tanwer nan take taji kashi hamsin daga cikin damuwarta ta kau ta dinga jin sanyi dadi na bin jijiyoyin jikinta “gashi kyakkyawa gsky yana da kyau sosai a yanzu bana ganin laifinki gashi da ganin zai yi tausayi da bawa mace kulawa girgiza kai kawai tanwer tayi lokacin dataji mgnr ruky ta karshe sai dai aranta tace “allah sarki ruky ai kyaun dan maciji garesa suna tare har mumy tazo tanwer bata boyewa mumy komai ba akan zuwan adnan da abinda dady masa “allah mumy ina son shi matuka zafa ku rasani akanshi “rukayya ta daura da nata”gsky mumy yana da kirki ga natsuwa uwa uba kyau shine fa wanda na nuna miki jiya zaune a koridoor dana ce ya taimaka ya kawota hospital mumy kisa baki dady ya barta ta auresa ni sam banga ilarsa nan tashiga koro mata dalilin accident din “ Naunayen ajiyar zuciya mumy ta sauke batare data ce komai “dan allah mumy ki dan samu lokaci ki gansa ki kare masa kallo na musamman na san zaki fahimci wani abu attare dashi domin kina da tunani mai tattare da kaifin baseera ta karasa maganar tana kamo hannunta “naji zanyi wani abu.cike da farinciki tan ta kwanto jikin mumy tare kamo hannunta ta matse cikin nata “na gode mumy . Mumy ta kai hannunta tana shafa bayanta ita daman ta mika wuya fatanta allah ya tabbatar musu da alkhairi za dai tasan hanyar dazaa bi domin komai yazo da sauki “ta mike ta bar rukayya ta dawo gida. "Kai tsaye jaguwa gidan mlm mudi ya nufa Kansa na ci gaba da sarawa ,a hankali ya zauna akan kujerar kushion dake falo ya daura kafarsa daya akan daya yana shafa kwantaccen sumar dake kwance a fuskarsa yana cigaba da tunanin tanwer “Oh my godness wai meyake faruwa da nine komai ya zama worst a gareni?shine tambayar da yayiwa zuciyarsa.yana zaune malam mudi ya shigo ya zauna cike da girmamawa ya gyara zamansa ya gaishesa “ya dai adnan fatan dai lafiya naga duk kayi wani iri ?lafiya ya bashi amsa yna shafa sumar kansa,to allah yasa mu dace jaguwa yace “ameen yana dan ciza gefen lips dinsa ya numfasa kana ya soma mgana a natse “akwai wasu baynai né malam mudi da kace nazo ?” “Eh akan dai batun koken din da nayi maka mgn ne har yanzu raina nason kayi aiki akansa karkayi tunani manyan kasar nan dake da hannu ciki kayi dan allah da kuma alumna ,iyayen yara bilaadadin zasu ji dadi “tô shikenan zanga abinda zan iya yi akai .”Yauwa kayi kokari kayi wani abu nasan dakatar dasu ba komai bane agurinka ai baka manta da dukkanin bayanan dana baka ba?”eh ban mata ba nima kabani lokaci zan sake zurfafa bincike idan lokacin fara aikin yayi zan nasar maka nan suka cigaba da tautaunawa mlm mudi yasa yarinyar safna ta kawo masa abinci.” mumy na komawa gida ta zubewa kasa tana zubar da hawaye a gaban dady a matukar tsorace yake kallonta “ka daina mamakin ganina a durkushe agabanka ba dan kai na durkusa ba saboda rayuwar diyata nayi domin zan iya komai akanta kasani nasani diyarmu ta fada iftilain soyayya “kasa hannu mu san abunyi akan lamarin tanwer , rayuwar diyarmu is very very important agurinmu , kayi hakuri bazan juri ganin mutuwar tanwer ba gara na mutu na barta. Dady dake zaune yana kallonta da karanta yanayinta ya numfasa yace “ karna sake jin kin zo min da makamanciyar magana irin wannan .“ka duba irin damuwar da zan shiga idan na rasata “kin dade baki shiga damuwa ba indai akan tanwer da wannan tsinannan yaron ne ya fada a matukar fusace cikin muryar kuka tace “tanwer ta tabbatar min da zamu iya rasata akanshi “wallahi zainba dana aurawa dan fashi diyata gara na barta ta jaraba mutuwa ,bari na fada miki wani abu tanwer ta fada miki haka ne dan ki amince ta auresa amman ko kadan bazata taba gwada mutuwa ba , da ta daukemu da mahimmanci a rayuwarta da tabi umarninmu don haka muma yana da kyau muyi duk yadda zamuyi ta ciresa azuciyarta batare da mun cika mata burinta ba ,Ko kuma ta zaba ko mu ko shi amman muddin ina raye bazan amince da wannnan auren ba idan ke mahaukaciya ce nida hankalina idan kuma taji ta gani lallai sai shi ki barta ta mutu mu huta”.A firgice mumy ta tsura masa ido tana kallonsa tace “yanzu kana ganin wannan maganar daka fada babu wani gyara a ciki?taya zamu haifi yarinya da cikinmu ace kuma mu barta ta mutu ?kafin ta karasa maganar har dady ya mike ya fita daga dakin...fashewa tai da kuka … ***** A hankali anas ke taku acikin haraban gidan jaguwa dake magodo hannunsa rike da goran band energy drink yayinda kamil ke gefensa "shikenan nan aikin da muka fita jiya dominsa ya rushe?" "Bakaga uban gayyan baya cikin haiyacinsa ba inji cewar anas ? kamil ya numfasa kana ya cigaba da magana "yanzu yana ina dan tun safe ban sanyashi acikin kwayar idanuna ba?"ya tafi zuwa hospital duba lafiyarta anas ya bashi amsa tare da kai goran bang bakinsa ya kurba yana lumshe idanunshi . kamil yaja ya tsaya yaki cigaba da tafiya yana dan dukan kafadan anas shima anas din tsayawa yayi yana dubansa "naji ance kaima ka fara batun ajiya iyali ga kuma jaguwa shima da alamun zai auri yarinyar nan zakuyi aure ku barmu abaya muna yawon akan titi ?". "Kuma kuyi kokari ku ajiya dayawa masu irin alqallarmu suna da iyali wasu kuma basu dashi basa ma son su ajiye saboda yanayin kasar dake tattare da tashin hankali zasu iya riskar kansu a hannun hukuma amman ni dai gsky zan yi aure ban san dalili ba hakan nan nake jin araina gara nayi aure shiyasa ma kaga na rage wasu abubuwa ". "A ina ka samo matar ne ?" "Kuma yarinyar tana sonka?"kamil yayi masa tamvayar ajere yana tsaresa da idanunsa murmushi anas yayi masa sannan ya cilar da goran hannunsa ya dafa kafadan kamil "anan garin kuma yarinyar tana sona sosai nima ina sonta ina jiran jaguwa ne idan ya gama ruwan idonsa sai ayi magana domin ina son muyi aure rana daya ."ya karasa maganar yana dariyar karyar da yayi masa .” kamil ya masa gyada "duk kun zama yan soyayya dai shima jaguwa na lura yana qaunar yarinyar nan sosai ka gansa lokacin da tayi accendent ya dauketa kmr jinjira yasata a mota yana kuka ya kaita hospital sannan yaki barinta yana tare daita har dare har sai da iyayenta suka zo gashi tun sassafe ya sake fita zuwa gurinta "wannan shi ake kira soyayya sai dai shi yallabai din bai yarda yana cikin soyayya ba da aka tsareshi zai ce maka ba soyayya bace tausayi ne ".lallai kuwa ai duk inda tausayi yake soyayya tana makale daita a natse suka cigaba da takawa har zuwa cikin babban parlour gidan . Tsaye yake sanye da riga dark blue da wondo ash colour hannunsa rike da fari glass cup yayinda anas ,kamil ,jubi jabir ke zaune ,shiru jaguwa yana kurban coffee a hankali yana tunanin tanwer kamil ya mike tsaye sanye da riga orgen da bakin wondo ya matso kusa dashi “dan soyayya ya furta cikin zolaya . jaguwa yayi saurin dawowa haiyacinsa yana cewa "me ka ga nayi ?"Ka tafi duniyar tunaninta mana ". Meye haka kuma kamil?"shikenan bani da wani abun tunani sai nata ? Yes kullum kana zuwa hospital gurinta gbdy ka ajiye ayyukanmu baka da lokacin komai sai nata ya dai kamata ka dawo normal muyi abinda ke gabanmu". Sai daya furzar da iska iska me zafi yace “nifa ina zuwa hospital ne saboda .."sai kuma yayi shiru ya kasa karasa mgnrsa "saboda ka fada soyayya ba ? “mu dai bamu hanaka yin soyayyarka ba amman ka maida hankali kan aikinmu ko ba haka ba friends ?"yayi mgnr yana dubansu duk suka gyada masa kai alamun "eh! Banda anas. "Haba kamil kai ma zaka bi layin anas ko?" Gbdynaku kusani saboda ina tausaya mata ne nake mata komai ba wai dan wannan abun ba "tunda anas yake mgn akanta jinsa kawai nake .” Kamil yace “amman alokaci da zaa kai yarinyar nan hospital naga wani abu acikin kwayar idanunka ". "Meye shi ?"Jaguwa ya tamvayesa zuciyarsa na rawa Kar dai sunga hawayensa ?" "Koma dai menene naga kamar hawaye . "Bazan iya tuna wannan ba inji cewar jaguwa ya fada yana tamke fuska dan ma kar su sake gigin kawo masa raini duk sukayi tagumi suna dubansa shima din su yake kallo daya byn daya sannan a karshe ya saida idanunshi akan anas yana cewa "kaima kasan na damu ne saboda".. "No jaguwa kafa kamu da soyayyarta dan ka rasa dukkanin natsuwarka akanta nidai babu ruwana bama zan sake yin maka magna akanta ba ni dai yaushe zaka samu lokaci muje gurin Ammin ? “Bansani ba ai kasan hanyar zuwa dole sai dani? “Shikenan zanje da kaina yana fadar hk yaja bakinsa yayi shiru gbdy jaguwa ya kasa samun sukuni “a inda zaka samu taka matsalar kenan menene ma yasa ka fada soyayya?" jubi ya tamvayesa idanunshi na kanshi ."Soyayya kuma jubi ?"yayi masa tmbyr yana murmushi dan allah mu ajiye wannan maganar muyi na aikinmu komai zai zama normal nan suka cigaba da tautanawa akan alqallarsu ta gaba wayarsa ce ta soma ringing a natse ya kai hannunsa kan center table ya d’auka tare da kunna koren maddani shiru yayi yana sauroron mai masa mgn “okay babu damuwa asibitinku kenan ? Idan na samu time zan zo “ ya katse kiran yana dubansu . “me kuma ya faru? anas ya tmbyesa “tanwer ce wai dad dinta ya maidaita hospital dinsa “ai shikenan zariya ya kare inji cewar jubi gbdy suka kwashe da dariya “inji wa ? ai har hospital din zani sai dai idan banga dama zuwa ba ai tunda diyarsa ta kamu da sona sai dai yayi hakuri yana karasa fadar hk ya bar musu falon yana murmushi “. Yau kimanin sati daya kenan jaguwa bai samu damar zuwa gurin tanwer ba haka zalika bai kirata ba sakamakin bincike da yake akan masu safarar miyagu kwayoyi,a hankali ya sanyo hancin motarsa cikin haraban hospital din yayi parking tare da kashe mota ya fito cikin riga baki mai gajeren hannun har ana iya hango saukowar zanen hannunsa da wando army green tsinsiyar hannunsa daure da agogon fata baki haka ma kafafunsa rufe suke cikin takalmi baki kansa sanye da facing cap baki sai kamshin turare dio ke tashi a gbdy ilahirin ajikinsa . ya jingina jikinsa ajikin mota yana kokarin kiranta, byn ta dauka tace ya tsaya daidai bakin kofar shigowa reciption zata turo masa wanda zai shigo dashi dan bazaa bari ya shigo inda take ba sai da izininta . Tana zaune akan Katifa yayinda kafarta daya dake nade da bandej tana saman pillow jikinta sanye da farar doguwar riga ta rufe kanta da hula baki ya shigo dakin a natse bakinsa dauke da sallama , ta amsa aciki tana nuna masa gurin zama .” Ya tsaya yana kare mata kallo tsab ,shigowarsa ya canza cent din dakin zuwa ta kamshin turarensa mai bugar da zuciya Ahankali Ya zauna akan kujerar dake fuskantarta yana sake kallon Fuskarta gbdy yau fuskarta babu annuri dan ko gaishesa bata yi ba .a duk sanda zata gansa sai ta rasa sukuni amman yau ta kudiri aniyyar zata canza masa dan me zai zo mata da shigar da zata nuna zanen hannunsa? kallonta ya cigaba dayi kamar ranar ya fara ganinta tayi matukar masa kyau sosai Kmr ya sureta ya gudu sai dai ganin yadda ta hade rai kamar taga mutuwar ta ya dauke idanunshi akanta yana kallon dakin da take ciki kamar baa hospital ba yadda bata masa magana ba haka shima bai mata magana ba ya cigaba da zama yana cizan lips dinsa na kasa,shi dayasan wannan iskancin zatayi bama zai fara tunkaro inda take ba . Ganin muddin ba ita bace tayi mgn bazai yi ba ko zasu kwana yasa muryarta a raunane ta kira sunansa"adnan ...!" Ya tsura mata ido kawai yana kallonta qirjinsa na bugawa da matsanancin karfi “adnan kawai babu adnan dina data saba fada “lallai yau akwai matsala, bata jira amsawatsa ba ta fara mgn "lokacin da nake karatu a london wata kawata tayi zanen a hannunta na hagu saboda gbdy duk cikin yaran kasata ta nigeria itace ke cinye hankalin gayun makarantarmu agurin iskanci , ni kuma saboda tsanar danayiwa zanen nã rabu daita rabuwa ta har abada ,amman sai gashi kai kana dashi hagu da dama amma bai taba damuna ba sai yau ? Shiru yayi batare dayace uffan ba illa kwayar idanunshi daya zuba mata yana kallon karamin bakinta da take magana dashi kafin a hankali ya motsa bakinsa “karki sake min tambayar da kikasan amsarta sannan wannan fuskar acanzata ta koma yadda take bana son ganinta haka yayi mgnr a fusace yana tsareta da rikitattun idanunshi yadda taga yana kallonta yasa taji wani irin mummunar faduwar gaba “. Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wadan nan number's din 09136918331 or 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 09136918331 domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️33 …….Gabadaya ta nemi natauwarta ta rasa ji take kamar zuciyarta zata buga sakamakon faduwar gaban data risketa ,haka né ma yasa jikinta ya kama rawa gashi yaki dauke rikitattun idanunshi akanta masu cike da miskilanci ,kai adnan ba dai miskilanci da jin kai ba ,a kallon da take masa ta fahimci ransa ya gama baci da tambayar da tai masa shiyasa ma yake hukuntata da idanunshi “ya rabbi me yasa nayi masa tambayar?” tayiwa kanta tambayar tana sake jin faduwar gaba mara iyaka. a hankali ta sunkuyar da kanta kasa ta hade hannuwanta guri daya tana wasa da yatsun hannunta ko zata samu sausauci yayinda idanunta suka ciko da ruwan hawaye .” Ya numfasa sannan ya mike tsam daga kan kujerar da yake zaune ya soma takowa a natse har ya karaso gabanta ya d’an rusuna ya kai hannunsa ya d’ago habarta ya sanya kwayar idanunshi cikin nata atare zuciyarsu ta sake bugawa da karfi sakamakon idanunsu daya tsarike cikin juna ,wasu abubuwa ta dinga gani suna fita daga cikin idanunshi suna shiga nata idanun da sukayi rauni ,ta kasa rike hawayen dake cikinsu dan haka ta barsu suka shiga gangarowa kan Kuncinta . A natse yabi hawayen dake tsiyaya acikin tafin hannunsa suna saukar masa da kasala bai yi magana ba sannan bai ce ta daina zubar da hawayen ba illa cire hannunsa da yayi ya dangwali hawayen yana kallo kamar bai san menene ba.” ta runtse idanunta gam tana sake jin faduwar gaba mara misaltuwa bata ankara ba taji saukar lip’s dinsa akan nata tayi saurin bude idanunta hade da zaro ido waje wanda hakan ya sake bawa hawayen idanunta damar zubowa sosai ,kokarin kamo lip’s dinta na kasa yake yaji sautin muryarta cikin karfin hali “please adnan dan allah ka daina bana ….” Bai bari ta karasa maganarta ba ya hade bakinsu guri daya atare suka sauke naunayen ajiyar zuciya still kwayar idanunsu na cikin na juna,tsotsan bakinta yake cikin wani irin salo da shauki har wani duhu duhu yake gani a idanunsa.” sakwanni nata wucewa har aka fara shiga mintuna amman jaguwa yaki sakar mata baki yana fama sarrafa harshenta da hokoranta da lip’s dinta ganin idan batayi da gaske ba mutanen gidansu da masu zuwa dubiya zasu iya riskarsu a wannan yanayin uwa uba ma bazata iya jurar sakonnin da yake mata ba , a yanzu idan ta biye masa komai zai iya faruwa atsakaninsu dan ita kanta tana matukar bukatar kasancewa dashi tayi kewar abubuwan da yake mata matuka,sakonninsa masu wuyar mantawa né ,sannan masu zama né acikin kwakwaluwa da zuciya né ,sai dai duk da haka bazata yarda wani abu ya sake shiga tsakaninsu ba zata jure abinda take ji akansa .” A hankali ta kai tafi hannunta zuwa qirjinsa tana kokarin turesa amman ina kamar dutse ta taba dan ko girgiza bai yi ba bagarensa kuwa ji yayi kmr ma kara tunzirasa tayi da sake kuno masa wutar shaawarta ya kasa sakar mata baki dan abinda yafi qauna kenan .hannunsa ya kai bayan keyarta ya tallabo kanta har hullar kanta ya zame kallonshi tayi gbdy baya cikin haiyacinsa dan bai ma san tana turesa ba shima kallon cikin kwayar idanunta yake yana sake jin wata zazzafar shaawarta mai karfi ya lumshe rikitattun idanunshi yana sauke numfashi . rasa yadda zatayi dashi yasa cike da shagwaba ta cigaba da zubar da hawaye ,duminsu yaji a fuskarsa ahankali ya bude Idanunshi da suka canza kala ganin har lokacin tana hawaye har da shesheka ya fara controlling kanshi ya sakar mata baki ya zauna kusa daita yana matsota tare da sauke numfashi.”ta dan matsa kadan daga jikinsa dake gugan nata dan gbdy yanayinsa ya canza har hakan ya nuna acikin kwayar idanunshi ya sake matsota ya janyota jikinsa qara ta saki mara sauti “ouch! Jikinsa a mace ya fuskanceta yana tambayarta “Lafiya?! Taí masa banza tamkar ba daita yake ba ta cigaba da rera masa kuka, matsota ya sake yi muryarsa can kasan makoshi saboda halin da yake ciki “tanwer menene yasa kike kuka haka alhalin kinsan bana son ganin hawayenki ? ko dan na d’an tsotsi bakinki ne ?ta dan saci kallonsa ta kasan idanunta acikin zuciyarta tace “d’an tsotsa ma kayi kenan ? da zan barka Kennan sai kayi fiyye da haka kenan ? “Eh ! Ya bata amsa a she a fili tayi maganar ya cigaba da magana muryarsa a kasalance “ok am really sorry nayi kokarin kar nayi hakan ban san abinda yasa ba amman dai nafi ganin laifin wannan fuskartaki ce ta janyo haka me yasa kika canzata?yayi maganar yana shafa gefen fuskarsa ta buge masa hannu tana cewa”stop !” “Stop what? ya tambayeta a dan rikice “abinda kake yi né banaso bai sanda ya kai bakinsa daidai wuyanta ba ya fara lasar skin dinta wani sabon bakon alamari taji yana bin sansar jikinta mai tattare da shauki ya zarce har cikin kunnenta yana hura mata iskar bakinsa wani irin zillo tayi jin wani sabon dadi daya ziyarceta murmushi yayi ganin yadda ta natsu tana amsar sakonsa jikinta na rawa , juyowa tayi ta kallesa da idanunta wanda suka sauya kala shi kuwa babu abinda yake aika mata dashi sai murmushinsa mai matukar burgeta da birketa mata lisafi “na cigaba ne? Ya fada yana gyara mata sumar kanta hade da kissing din wuyanta nan take tsigar jikinta suka mike yabi hannunta da ido yana kallon yadda tsigar jikinta suke mikewa , ya kai hannu yana shafawa a hankali yana sake kashe mata sansar jiki . “me yasa tsigar jikinki ya tashi ?Tai shiru ta kasa bashi amsa tambayar da yayi mata,kallonsa da wasaninsa na matukar birkita mata lissafi har ma ta manta da kanta kuma ta lura ya fahimci haka shiyasa yake mata wasu abubuwa da zasu sake dilmiyar daita soyayyarsa . ”tanwer! Ya kira sunanta da wata rikitacciyar murya da duk sanda yayita yana cikin kololuwar bukatuwa “ki barni nayi romance dinki please “sannu mijina idan kasan kana bukatar romancing da abinda yafishi sai ka hanzarta barin sana’arka ka kuma kawo sadaki amman for now na daina barin kayi yadda kaga dama da jikina.”ya fadada murmushinsa har fararen jerarrun hakoransa suka bayyana yana sake yamutsa tafin hannunta cikin wani irin salo saboda hannunta dake kife cikin nashi hannu “Wato ga shasha ka samu ina magana kana min murmushi dan….” Saurin hade bakinsu yayi tare da matsota sosai yana kokarin zuge zip din gaban rigarta ta rike masa hannu gam amman yaki sakar mata baki sannan yaki cire hannunsa itama ta kasa dauke hannunta a saman nashi wani irin kissing yake mata mai fitar da mutun daga haiyacinsa duk da tana jin sakonnin da yake mata amman zuciyarta gbdy ta cika da tsoro kar a shigo a sanesu haka zuciyarta wani irin bugawa yake da karfi shi kuwa sai faman tsotsar bakinta yake yana lumshe rikitattun idanunsa sonta da son kasancewa tare daita yayiwa rayuwarsa illa.” ya dauki lokaci yana sarrafa bakinta ganin yadda take girgiza masa kai tana nuna masa kofar shigowa da hannunta ya zare bakinsa a natse zuciyarsa na cike da tsoro da fargaba sai dai bazaka gane hakan a zahiri ba saboda baiwar dakiyar da allah yayi masa zuciyarsa na dukan tara tara ya juya bayansa wayam yagani babu kowa ,sauke numfashi yayi da karfi yana watsa mata harara.” ta janye jikinta byn ta dauke kwallar idanunta “da alamun baki son na barki lafiya yau bakisan wannan hawayen da wannan bata ran da kike yi dauka zanyi kina bukatata ne ?to ni me nayi kuma? “Bakiyi komai ba amman dan allah karki saki fuskarki ,wallahi zan baki mamaki kafin na bar nan ya karasa maganar yana sakar mata murmushin mugun ta kallon kyakkyawan fuskarsa tayi tasan zai iya aikata fiyye da abubuwan da yayi mata a yanzu ta cigaba da kallonsa har ya tashi ya koma mazauninsa yana kallonta itama kallonsa take ya kashe mata idonsa daya yana sakar mata murmushi “komai yayi kyau yake masa haka kawai taji damuwarta ta kau “wayyo ni allah son bawan nan naka yayi illa bazan iya fushi dashi ba ,allah kai jarabeni da son shi allah idan ba alkhairi bane ka yaye min na huta. “Tanwer! ya kirata cikin wata kasalillyar muryasa dake tattare da tsananin shaawa ,ta tsura masa ido kawai tana kallonsa gabanta na dokawa batare data amsa ba “I dont wont to see your tears ya fada yana kashe mata idonsa daya “ nan take ta goge hawayenta tana kallonsa “ki saki fuskarki sannan ki bani labari wanda zai kwantar min da hankali if not zanyi miki abinda yafi na farko kuma anan dan haka ki bari mu rabu lafiya kafin nayi miki karfa karfa na gwada miki kunjina ya zarta duk yadda kikayi tsammani . jarumta ta sanyawa jikinta sannan ta saki fuskarta ta fara magana a hankali "inda banyi tsammani ba anan na fadi sai dai banji zafi ba tunda adalilin kallonka ne, shiru yayi yaki cewa komai ya cigaba da kallonta yana murmushi daga ciki domin dai yasan ta rasa abinda zata fada ne "adnan ..!" Ta kiran sunasa a shagwabe ya jita sarai amman yaki ansawa ya cigaba da kallonta murya a shagwabe tace “kace na saki fuskata nayi ,kace na baka labari gashi nayi amman kayi shiru kana kallona inata magana kaki kace komai “ “Baki fada abinda ya kamanta nayi magana bane ki cigaba ina jinki idan akwai abinda zance zanyi . “Kana jina?ya gyada mata kai alamun "eh!tare da fito da bindigar pistol ya ajiye a saman table din gefensa dan ya sake tsoratata Da sauri ta zaro idanuwanta waje cikin tsananin tashin hankali tana dafe qirjinta da duka hannuwanta muryarta a sanyaye tace “dan girman allah ka maidaita mutane na kawo min kayan marmari a matsayin kayan dubiya amman kai ko sau daya baka kawo min komai ba sai bindiga zaka fito min daahi ?". Ta karasa mgnr tana sake canza fuska tamkar an aiko mata da sakon mutuwa "gasky ban gode da zuwanka nan yau ba.." Ganin yadda ta fassara abun yace "Ammmm….. " tayi saurin katsesa ta hanyar cewa “No karka ce min komai ka dauka kawai ka maidaita inda ka fito daita tun kafin mumy da mutane suzo su gani na shiga uku . naunayen ajiyar zuciya ya sauke da karfi sannan ya dauka ya soke bindigar ajikinsa shiru ne ya ratsa dakin na tsawon minti shabiyar banda saukar numfashi su baka jin komai a dakin kowannensu da abinda zuciyarsa ke tsakawa akan danuwansa ganin yadda ta hade rai tana hura hanci ya furzar da iska mai zafi sannan ya bude bakinsa da kyar "karki dauka wani abu ,nayi haka ne dan na takureki amman ban san hakan zai bata miki rai ba yana rufe baki mumy na turo kofar dakin bakinta dauke da sallama a hankali ya dago ya dubeta yana amsa sallamarta ta tsaya abakin kofar dakin tana kare masa kallo sama da kasa da sauri ya dan rusuna ya gaisheta tare da sunkuyar da kanshi kasa yana mai jin tsananin faduwar gaba da kunya. "wannan shine adnan ?" ta fada tana kallon tanwer ta gyada mata kai tana wasa da yatsun hannunta, gaban mumy ya shiga faduwa "wannan fuskar kamar ta taba ganinta amman wallahi ko zaa daura mata bindiga a yanzu ta manta inda tasanta amman tabbas ta san wannan fuskar bata sake cewa komai ba ta karasa inda table din da ake ajiye abincin mara lafiya ta ajiye basket din hannunta ta juya ta shiga wani karamin daki a lokacin ya dago kanshi ya bi bayanta da kallo yayinda tanwer ta rike habarta tana kallonsa shi kuwa tunanin yanayi da mumy ta shiga data ganshi yake so yake ya gano abinda ke tattare daita ya soma kokarin mikewa ta yatsina fuska alamun bata son ya tafi "mutane suna mana kallo wani irin wanda shi kanshi aikin fashi da muke muna yi né domin raya wasu da kwatowa wadan da aka zalinta hakinsu "nasani amman su mutane wani irin kallo suke muku. "ku barsu a haka amman babu wani bambamci mu din kamrku muke idan ma akwai bambamci kadan ne "haka ne allah ya muna min ranar da zaka ajiye wannan aiki ,wallahi da har aikin haji zan koma domin muna farincikina da godiya ga allah ".ta karasa fadar haka tana sakar sakar masa murmushi , yay mugun tsareta da rikitattun idanunshi yana kallonta kafin daga bisani ya sakar murmushi sannan yay mata sallama "zan wuce zan kiraki da daddare naji lafiyarki ya soma taku a hankali tabi bayansa da kallo tafiyarsa kamar ta maaikaci kaki sam bayi kama da dan fashi ba uniform yafi dacewa dashi . Ahankali ta lumshe idanunta tana jin wani iri yanayi ajikinta bata jin zata iya hakura dashi ko tayi fushi dashi na wani lokaci né zata huce komawa tayi ta kwanta tana tuna moment din da suka kasance tare mumy kuwa bayan shigarta daki soja kaninta ta kira a waya byn ya dauka suka gaisa tace “acikin abokanka da kukayi karatu a NDA waye adnan ?a zaune yake amman sai daya zauna saboda tmbyr datai masa ta kusan mintuna shabiyar tana sauraronsa akarshe sukayi sallama ta katse kiran ta koma inda tanwer ke kwance ta kira sunanta. Ta bude idanunta da kyar sannan ta yunkura ta mike ta zauna tana cewa “mumy ya kika ga adnan dina?mumy tayi murmushi “tanwer kenan gbdy soyayya ta caczaki idan aka ce min zakiyi kaca kaca a soyayya zan karya sai gashi ina gani da idanunta allah yasa kar soyayyar wannan mutumin ya zautar dake. Allah ma bazai sa ba mumy ai ya cancaci aso ne har ma fiyye da haka mumy ta dauki pillow kujerar da take zaune akai ta wurga mata “lallai tanwer allah ya shirye ki ya kuma tsare min ke daga sharrinsa “Ameen mumy amman ya kika gansa yayi ko bai yi ba ?. “Perfect! mumy ta fada tana mikewa tsaye bari na zuba miki abinci dan soyayya ta mantar dake yunwar da kika kira kina ji ta karasa ta bude kular abincin data kawo tanwe ta mike ta soma tafiya tana dingisa kafarta daya ta karaso inda mumy take tsaye tana zuba mata abinci a plet “mumy dan allah kiyiwa dady mgn kema ki yarda da aurena dashi ni kuma zanyi kokarin naga ya canza . “abinda nake ta kokari fahimtar da dad dinki kenan yaki ya kafe akan lallai bazai yarda ba intakaice miki yace ko mutuwa zakiyi abarki kiyi amman bazai yarda da wannan auren ba “haba mumy kiyi duk yadda zakiyi dady fa naji dake yana kuma jin maganar ki ,wannan karon yaki ya lashi takobin yaki matsalar dai aikinsa ta juya ta ajiye plet din abincin akan karamin table ,zoki zauna kici kasa bin umarnin mahaifiyarta tayi ta tsaya tana kallonta ranta duk a dagule,mumy ki tsaya min dan allah ni kuma nayi miki alkwarin bazan auri adnan da wannan saba’ar ba wallahi dana auresa a matsayin dan fashi gara na mutu …” Shiru mumy tayi tana dubanta tare da nazarinta tabbas maganarta da yanayinta ta nuna har cikin zuciyarta haka take nufi ,”zanyi kokari tanwer nima yaron ya kwanta min arai. Kai tsaye jaguwa gidansa ya wuce zuciyarsa cike da tunanin tanwer yayi hon mai gadinsa ya bude masa tafkeken get ya shigo tun bai karasa parking din motarsa ba ya hagi mutun uku zaune jabir kamil,da jubi suna sha tabar wiwi yayinda kwalabar explorar ke ajiye agaban kowa ya karasa yayi parking din motarsa ya fito yayi mata key ya soma tafiya har ya karaso inda suke zaune idanunsu tamkar garwashin wuta, jaguwa ya dan tsaya nesa kadan dasu yana tambayarsu “anas fa?da hannu suka nuna masa inda yake ya juya yasa kai ya nufi hanyar part dinsa na baya anan ya tarar da anas zaune yayi shiru tare da zabga tagumi yana tunani iri iri acikin zuciyarsa har ga allah baya marmarin su cigaba da wannan aikin sai dai uban gayyan yaki bashi hadin kai dan koda yace masa a abuja idan sun dawo gida zasu yi mgn bai bashi lokacinsa ba lamuran gabansa ya cigaba duk da yasan ba wai ya manta bane lokacin maganar ne bashi dashi .” daga wannan tunani ya ajiye ya shiga ta aure “yanzu wace yarinyar zai samu ya aura da wannan rayuwar da suke yana jin tsoron faruwar wani abu akansu batare da suna da yayan da zasu nema masu sausauci agurin allah ba “? dama yana da uwa ko uba ne ko dangi da zasu dinga binsa da addua byn baya raye bashi da kowa “waye zai tallafa masa idan sun shiga hannu tunda yasan lallai idan har basu tuba sun daina ba wata rana zasu kamu tunda kwana dubu na barawo ne rana daya na mai shi ?”. jaguwa ya dade tsaye akanshi anas bai sani ba har sai daya dafa kafadansa batare daya kira sunansa ba ya waigo a dan firgice ganin jaguwa ne ya sauke naunayen ajiyar zuciya yana riko yatsun hannunsa ya zagayo dashi gabansa ya zaunar dashi akan kujera “bazaka rabu da tunanin aure ba ko? ai shine mafuta akarshenmu” “bashine ba mafuta ba kanason mu tafi mu barwa ahlinmu abun kunya né?da wannan rayuwar fa babu abinda zamuyi da iyali wallahi ajiyesu bazai amfanemu da komai ba sai nadama shiyasa nake kaucewa auren nan bana son saka diyar kowa cikin matsala duk da ba fatanta muke ba “kai kake ganin haka amman ni sam bana gani wata matsala ni dai ina bukatar aure ya fada afusace cike da jin haushi,sai faman binka nake kana kaucewa bafa tsoronka nake ji ba zan iya tsayawa nayiwa kaina komai duk da bani da kowa a duniya ya karasa maganar cikin tsananin fushi ya tashi ya juya zai bar dakin jaguwa ya riko tsintsiyar hannunsa cak ya tsaya jikinsa na rawa hawaye sun cika masa ido jaguwa ya dawo gabansa ya tsaya anas ya sake juyawa cikin tsananin bacin rai “saboda me zaka fada min hk? me yasa zakace min baka da kowa nifa meye matsayin agurinka da zaka fada min haka ?a she daman baka daukeni danuwa ba anas ? A she baka daukeni a yadda na daukeka ba ? Anas ya juyo gbdy idanunshi cike da ruwan hawaye Kmr wani karami yaro “matsawar ka daukeni danuwa muje kayi min jagora gurin ammi ta nemomin matar da zan aura ya karasa maganar hawaye na zubo masa “why anas kake kuka akan wannan abu? bafa akanshi nake kuka ba ina zubar da hawaye ne saboda ka kasa fahimtata kaka supporting dina kasani ko mutuwa zanyi? . “daman nasan karshen maganar kenan batun mutuwa né zai biyo baya shikenan but naji kace ammi ta nemo maka matar da zaka aura ina ita yarinyar dakace ka samu ?bani da kowa kawai na fada maka ne dan ka maida hankali kayi naka aure wace kimtsatsiyar ce zata aureni ai sai yar iska irina?kai ni ko karuwa ce zata aureni da wannan rayuwar na gode mata “. Shiru yayi yana tunani ga anas na neman ko karuwa ce amman shi ya samu dama kashi da kashi amman zuciyarsa tayi masa bake bake ta hanashi amsar damarsa bai sake cewa komai ba ya riko hanunsa suka fito suka shiga motarsa da idanun jabir kamil jubi suka bisu dashi kowannensu da abinda zuciyarsa ke sakawa akansu har suka bar haraban gidan basu dauke idanunsu ba .” A zaune suka tarar da ammi a falo tare da haseera suna kallon tv yayinda hally ke zaune agabanta tana mammatsa mata kafafafu ,a natse suka karasa shigowa bakinsu dauke da sallama ammi dake zaune ta dago hade da amasa salamarsu gbdy daga anas har jaguwa suka rusuna agabanta suka gausheta “ammi barka da yammaci,barka yarana ya kuke ya aiki ?alhmadulillah suka hada baki gurin fadar haka hally ta gaishe da jaguwa tare da anas,ya adnan ya anas ina yinku ?lafiya auta fatan kina lafiya? suka hada baki gurin amsa mata tayi murmushi tace lafiyata lau haseera kuwa ko kallo basu isheta ba ta maida hankalinta kan tv sosai dan yanzu ta fara jin haushin yadda jaguwa yake nuna mata koinkula amman hakan bai sa taji ta fasa aurensa ba ko zai mutu sai tayi rayuwar aure dashi . Yadda haseera ta nuna koin kula ga danta da aminisa yayi mata zafi amman ta hadiye bacin ranta dan ita macece da bata fiyye nuna bacin ranta ba ,idan kuwa har ta nuna abu ya lalace ganin sunyi shiru sunki tashi daga tsuguno da sukai mata kamar masu neman gafará ta fahimci akwai abinda ya kawosu mai mahimmanci dan haka ta kalli hally da hasera tace “ku dan shiga daga ciki ku bamu guri hally ce tayi sauri ta mike ta bar gurin hasera kuwa sai data yi jim sannan ta mike ta nufi ciki tana rausaya .” Ammi ta girgiza kai sannan ta numfasa kana tace “fatan dai lafiya naganku jiki a sanyaye ?lafiyar dai ba lau ba anas ne ya tasani gaba lallai sai nayi masa jagora zuwa gurinki “ta gyada kai sannan tace ,ku tashi ku samu guri ku zauna sai naji abinda ke tafe daku a natse suka gyara durkuso zuwa tankwashe kafafunsu suka zauna agabanta shi kam anas tun byn gaisheta da yayi bai sake dago idanunshi ba suna sunkuye akasa.” “Ina sauraronku meke tafe daku?anas kasa magana yayi saboda wata irin kunya datai masa diran makiya gbdy ya kasa samun natsuwa ahankali jaguwa ya fara fada mata abinda anas yake bukata batayi magana ba har sai dayayi shiru “lallai anas kayi tunani mai kyau kafin wannan ta nuna jaguwa dake zaune agabanta dan shi ina tunanin har yanzu haukan kuruciya bata barshi ba bare yasan abinda ya kamata dan haka anas karkaji komai nima kamar mahaifiya ce tashi ka zauna akan kujera kaji yaron albarka inshaallahu da aurenka dana Sadiq zaa hada tunda shi wannan ya zama babban kwabo jaguwa ya kalli ammi yana wani shagwabe mata fuska “nifa ammi ni ba yaron albarka bane?tai murmushi “shine amman yayi kokari yayi abinda amminsa take bukata dashi sai taji dadin saka masa albarka.” ya girgiza kai kawai yana kallonta ammi ta mike ta nufi uwar dakanta tana kiran jaguwa “adnan zo na dan ganka ya yunkura ya tashi alokacin da har ta karasa shigewa ciki ta samu guri ta zauna shima ya zauna akan kujera Kushan dake dakin ya tsura mata ido “kasan abinda yasa na kiraka daki?ya gigirza mata kai sannna ya tattara dukkanin natsuwarsa gareta domin yasan duk abinda yasa ta kirasa abu ne mai mahimmanci. “Adanan nasan halin anas kamar yadda nasan naka nasan sanarsa kamar yadda nasan naka daidai gwargwado anas nada kirki lokaci yayi daya kamata mu saka masa qaunar da yake mana ina jin anas ajikina sosai kmar yadda nake jinka dan haka ni a nawa shawarar na bawa anas auren hally me kagani? da sauri jaguwa ya zaro idanunshi waje ya zuba wa ammi yana dubanta adan rikice bai tsamaci qaunar anas har ta kai haka a zuciyar amminsa ba lallai amminsa mutun ce da bata manta alkhairi “ya kake kallona haka ko akwai damuwa né ko yana da wata matsla né dani bansani ba ?saurin girgiza masa kai yayi yana murmushin jin dadi “wannnan shawar tayi ammi nima nayi naam da hakan dan inata tunanin inda zaa nemo masa mata . “kaga sai a hada dana Sadiq domin iyayen yarinyar da yake só sun matsa lallai ya turo iyayensa har gidan nan mahaifiyarta tazo jaguwa ya sake ware idanusnhi sosai “daman anayin haka ba dangin miji ke zuwa ba “? Ammai tayi musmushi dangi miji ke zuwa amman kuma a wasu lokutan nagarta mutun nasa haka kai yanzu me kake ciki da yarinyar nan hasera tana zaune har yanzu kaki kace komai? “Allah ammi bawai naki cewa komai bane ina tunanin ne ammi ni ba mazauni ba sanarmu bata zama guri daya bace “ba sai kabarta anan ba duk sanda ka dawo tana nan tunda anas yayi tunanin ajiyewa kai me yasa bazakayi ba ?” Ya shafa sumar kansh anas ya sake ballo masa ruwa kenan ? shiru tayi tana dubansa a tsnake tana nazarinsa “ganin yadda ta kafeshi da ido yasa shi yin mgn “akwai aikin dana sa gaba a halin yanzu da zarar na kamlashi zanyi magana to abari a hada auren gbdy da naka?. “Aa ammi adai yi min hakuri su ayi nasu ni nayi daga baya idan allah ya nufa “Adnan ! Ta kira sunansa cikin yanayin nason yasan maganar da zatai yi tana da mahimmanci ya natsu sosai “ka fada min gaskiya ko baka da lafiya ne ?qirjinsa na dokawa yayi kasa da kansa yana jin wata irin matsananciyar kunya shi da a yanzu a hannu yake da zai samu mace ma sai tayi mugun jin jiki a hannunsa “tambayarka nake karka barni cikin duhu ko kana da wacce zaka fadawa damuwarka né data wuceni?ya girgiza mata kai alamun a’a “okay ina jin ka? . “lafiyata lau ammi “Neman mata kake yi da aure ya gagareka ?ya sake dagowa a rude yana cewa “haba ammi why?haba ko gskiya mai cikakkiyar lafiya da shekaru irin naka going to 40 ai dole ya bukaci ya ajiye iyali amman tunda kafi son nayi maka auren dole zan maka yayi murmshi” haba ammi ai bayiwa nmj auren dole ta hararesa “ai kuwa zaa fara ta kanka ya riko hannunta cikin nashi “hakuri ammi kiyi min addua kawai idan da rabon zanyi zanyi ne ”sun dauki minti shabiyar suna tautaunawa sannna suka fito anas na nan zaune a inda suka barshi cikin zullumi suka samu guri suka zauna jaguwa ya fara magna a hankali. Tunda jaguwa ya fara magana kanshi na kasa amman daya zo gurin bashi auren hally da sauri ya dago kansa gabansa na faduwa yana duban ammi da jaguwa A hankali ya motsa bakinsa “wayyo allah ammi ni akawa wannan kyautar? suka daga masa kai “na gode na gode lallai ke din mahaifiya ce ya fada cke da rauni dan sam bai tsammaci wannan karamcin daga garesu ba “karka damu anas nasan halima zata samu dukkan kulawar data dace a hannunka “duk da haka ammi na gode fuskarshi cike da murmushi mai hade da rauni,hankalinsa ya kwanta lallai wadan mutanen biyu suna matukar qaunarsa bai yi tsamaninn ba ,bai ma dauka aurensa me yuwa bane ya matso gaban ammi ya dafa kafafunta ya ma rasa me zaice mata kawai digar hawayensa taji “kaga anas tashi tashi bana son ganin hawayenka ai kafi karfin komai agurina anas .” a hankali jaguwa da ammi suka mikar dashi hawaye yake amman kana ganinsa kasan yana cikin farinciki ya rungume jaguwa ajikinsa yana kuka “na gode abokina kuma danuwana na gode da wannan karamci .” Binsu tayi da idanuwa kamar itama zata sanya kuka “please ka daina zubar da hawaye murmushi ya dace da ango ya dagoshi ya ciro hanky ya goge masa hawaye kana ya zaunar dashi shima ya zauna a kusa dashi yana tsokanarshi ,”kyalesa ai kafi shi tunda kafishi tunani mai kyau maganar ammi tasashi jin kunya ya sunkuyar da kanshi yayi qasa da kanshi zuciyarsa cike da samun natsuwa. “Halima taji ammi na kiran sunanta da sauri ta maida hankalinta waje tana amsawa sallamar hally ce ta katsesu ta karasa gaban ammi ganinta kunya ta sake kama anas ganin yadda kunya ke dawainiya da anas yasa ammi mikewa tsam ta basu guri tasan adnan zai hadasu ya fayace mata komai ammi na tashi jaguwa ya nuna mata guri kusa dashi yana tambayar “hally ko kina da wanda kike so ?tambayar ta dan rikitata amman tayi karfin halin cewa aa bani da ko…..”maganar ta makale mata saboda hada ido da sukayi da anas nan ya zayyono mata niyyarsu ya karashe maganar me kika gani ? “babu komai yaya na amince tunda kana ciki dan nasan zaka tsaya min a komai nawa bazaka barni nayi kuka ba ta karasa maganar muryarta na rawa” “Wannan haka bazan taba barin kiyi kuka ba muddin ina raye ya mike tsaye yana dauke hawayen idanunshi kujerar ta saura daga anas sai hally ya kama hannun anas dana hallay ya hade guri daya sannan ya daura nashi a saman hannunsu na gode miki kanwata da baki zuba min kasa a ido ba nayi matukar murna da kika amince da zabina inshaallahu zakiyi rayuwar farinciki a gidan aurenki kamar yadda shafiq take yi sannan ya juya ya kalli anas . “Anas ga amanar rayuwata kai kasani kannena sune rayuwata kuma farincikina saboda bani da kowa sai su da mahaifiyata ka rike min ita kamar yadda nake rike daita karka satayi kuka matsayar ka cutar min daita kasan abinda zan iya yi akanta ka rike amana anas duk da nasan kai din mai amana ne amman shi zaman aure dabam ne ya karasa fadar mgnr yana murmushi mai hade da hawaye bancin amminsa ce ta yanke wannan hukunci da duk amanar dake tsakaninsu bazai iya daukar hally ya bashi ba domin rayuwarsu tana cikin garari da hatsari.” Duk yadda anas yaso ya daure kamar yadda jaguwa yayi ya kasa idanunshi suka cika da ruwan hawaye saboda a zahiri yake hango damuwa a fuskar amininsa badan rashin yarda dashi ba sai d’an qaunar da yake wa yaruwarsa da kuma irin hatsari dake tattare dasu amman dake bai son hally ta fahimci akwai wata a kasa yayi saurin dukar da kanshi ya kife akan hannun jaguwa hawayensa na dinga a hankali yaji tumin hawayensa dan haka cikin dabara jaguwa ya danne nashi ya kai hannunsa daya yana gogewa hallay hawayenta muryar anas a raunane yace “inshaallahu bazan cutar maka daita ba ,zan bata dukkanin kulawa fiyye ma da wanda ta samu agurinka . “Kefe hally zaki kular min da wannan marayan? ya fada yana kallonta itama kanta na duke sannan ya zare hannunsa wanda ya bawa anas damar wasa da hannunta yana yamutsa tafin hannunta dake cikin nashi da sauri tace “Nayi alkwari inshaallahu bazan baka kunya ba yaya . Jaguwa ya sauke ajiyar zuciya alokacin da hally ta zare hannunta hakan ya bawa jaguwa damar zama a tskaiyarsu a hanakli ya canza hira wanda hakan ya bawa ammin da hasera dawowa falon aka cigaba da hirar dasu har sadiq ya dawo daga aiki shima aka cigaba dashi anan suka yi sallah suka ci abinci sannna jaguwa ya samu damar kebewa da sadiq yayi masa bayanin hukunci da ammi ta yanke shima dai goyon baya yayi “shikenan sai ka sheidawa ita yarinyr da kake so zaa zo neman aurenta sai ka turo min adress dinta ni kuma zan turawa malm mudi yaje inason a saka sati biyu ayi komai agama “kai fa yaya gaky naso ka fara yi kafin ni ? idan zata jira har kayi shikenan idan bazata iya ba ta samu wani “ karka damu Sadiq aure fa lokaci ne kayi naka Allah yasanya alkhairi bashi da yadda iya tunda abinda yayansa ya zarta kenna sukyi sallma da juna . Acikin mota zaune kawai anas yake amman shi kadai yasan irin dadi da farinciki da yake ciki shi kuwa wani aikin alkhairi yayi da allah zai bashi auren hally ?ya tambayi zuciyarsa jaguwa ya juyo ya kallesa “ latest ango Kenna yanzu dai tunani da kukan aure ya kare tunda zakayi aure “uhm wallhi bakaji farincikin da nake ba babu abinda zan iya saka maka dashi ka gama min komai abokina amman kai ya kamata ka fadawa su jubi ko? “Zasu sani amman ba yanzu ba sai lokaci yazo daf,kana nufin sai ana gobe daurin aure ?eh tô zai iya kasancewa haka anas yayi murmshi yana dafa kafadan jaguwa “wallahi ina cikin farinciki mara misaltuwa yau,ka maida hankali fa kana tare da uba,siriki kuma babban yaya…..”ya karshe maganar yana dariya shima anas dariya yake “tô ni yanzu wa zai je min neman aure?jaguwa ya juyo ya kallesa sannan ya maida hankalinsa kan tuki yana cewa “Meye amfani na ai nine uban amarya kuma uban ango suka sake kwashewa da wata dariyar suna tabafawa “naso ayi auren da naka abinda sadiq yayita naci kenan kuyi naku ni idan da rabo nima zanyi ne ni wallahi gani nake kamar zamu saka yaran mutane a matsalane “. “ kai kake ganin haka komai dan sauki da nazari ne munyi aure sai mu bar abinda mukeyi shikenan ,”kai kake ganin shikenan ya fada yana karya kwana “allah shikenan adnan babu fa wanda yasan ainihin fuskarmu byn tanwer ita kuwa nasan ko kasheta zaa yi bazata fada ba “.haka dai ka fada mutun fa abun tsoro né nifa da kai kadai na yarda wata mace meye meye duk aikin banza ne basa gabana dan zasu iya yaudararka kasan mata suna matukar qaunar aitime idan suka rasa wannan aitime din na namiji shikenan zasu iya komai ciki har da juya masa baya “amman tanwe na matukar qaunarka bazatai haka ba da wannan tautaunawa suka karasa gida.” ****** Bayan kwana biyu jaguwa ya tura malam mudi gidansu zuhra nemanwa sadiq aurenta tare da saka rana a cewarsa sati biyu sai dai iyayenta suka nemi alfarma aqara musu sati biyu akai ya zamo sati hudu, malam mudi bai kira jaguwa ya sheida masa abinda sukace ba ya zartar da hukunci sannan ya sheida masa.Tun byn zuwan jaguwa da anas gidansu zuwansa biyu domin su gana da hally sosai ya samu karbawa ta musamman agurinta sai dai baya iya cewa daita komai sai dai ya tasata gaba da kallo yana kallon zukekiyar budurwa agabansa amatsayin matar da zai aura ba haka zai dauki lokaci mai tsawo sannan yayi mata sallama Da misalin karfe takwas na dare hally tana zaune sakonsa ya shigo dan haka ta shirya ba wani kwaliya tayi ba simple make up tayi ta saka doguwar riga sai veil ta shiga bedroom din ammi kafin ya karaso ammi na kokarin zama akan bedside drawer kenan ammi taganta “kai masha allah yau kuma kwaliyar dare ce ko dai dana zai zo ne ?”gsky dana ya cire tuta abun ya min dadi daya samu karbuwa cikin muryar shagwaba hally tace “ammi Please ki daina cewa ina son shi ..” “Gsky ban yarda ba wa zai samu kamar bin malik yace bai so ?ta fada tana dariya itama hally dariya tayi “kai ammi har da wani canza masa suna?kwarai kuwa kema ki dinga kiransa da haka “ uhm ammi mutumin ma da ko magana bayayi sai dai ya wani tsura wa mutane ido ni allah kallonsa ya fara damuna tayi mgnr Kmr zatayi kuka ,karki ga laifinsa bai saba bane shiyasa baki ga yayanki ba har yanzu ya kasa tsaida matar aure shi ai yamayi kokari ke zaki dinga jansa har ku saba kinji autata “. “allah ammi Kmr yafi yaya shi fa kamar kurma ne ammi ta dauki pillow dake kusa daita ta jefa mata tai saurin matsawa ya sauka a kasa “kinganki auta Kmr bakya mgn nan kuwa manyan zance ne abaki “to gsky ni idan nayi shiru ai sai yayi mgn, ammmi ta sake yin murmushi tana cewa “shikenan zan fada masa ya dinga miki hirar soyayya tai saurin zaro ido waje “kai ammi ni ban sakaki ba ki rabu dashi mu tafi a haka ,ammi ta riko hannunta “karku tafi ahaka kiyi Kmr yadda nace idan yayi shiru kiyi masa hira nasanki da labaru masu maana tun yanzu ki sharya wanda zaki bashi a hankali a hankali zai saba “to shikenan ammin zanyi kokarin “allah yayi miki albaka muryarta a raunane tace “Ameen ! Shigowar sako ta sake ji ya shigo wayarta ta duba sunansa ta gani “gashi nan ma ya karaso bari na tafi “karki dade kinji auta “okay ammi sai na dawo “ta fada tana kokarin barin dakin ammi tabi bayanta da kallo tana murmushin jin dadi ita kanta diyarta na matukar burgeta kasancewar bata da rawar kai komai a natse take yinsa gashi kalekalen duniya basu dameta ba . A haraban gidan ta hangosa a parking space hannunwansa rungume a qirjinsa kanshi a kasa yana jiran ta , fuskarta da dan murmushi ta karasa gurinsa tana cewa “a min afuwa ranka shi dade kallonta yayi da idanunshi batare da yace komai ba “muje daga ciki ko ta fada tana juyawa yabi bayanta da kallo komai nata yayi masa sosai tana da shape mai kyau irin matar da yake kwadayin samu kenan gashi allah zai cika masa burinsa a hankali ya soma daga kafafunsa ya biyota kusan atare suka shigo parlor ya zauna akan kujera ita kuma ta karasa ta shiga Kitchen ta dauti tire ta bude fridge ta dauko ruwa mai sanyi da maltina da glass cup ta daura akan karamin tire ta dawo inda yake ta ajiye akan center table ta matso dashi gabansa kana ta dauki remut din ac ta qara karfin ac sannan tayiwa kanta gurin zama a kusa dashi tunda ya zauna idanunshi ke kanta kamar koda yaushe yana sake yabawa da natsuwarta ganin yau ma a kallonta zai kare bazai yi mgn ba ta waigo suka hada idanu murmushi ya bayyana akan fuskarta “kayi shirru kana ta kallona ? ta fada cikin tsananin jin kunya tare da sunkuyar da kanta kasa,stil dai kasa magana yayi saboda rashin Sabo shi kansa abun na damunsa yana son cewa wani abu amman sai yaji ya kasa . a hankali ta Sake waigowa “ya anas !ta kira sunansa tana kafeshi da kyawawan idanunta masu matukar hargitsa duk wani lafiyayyen nmj bareshi da yake cikin tsanin bukatar kasancewa da mace ,cikin sanyayyar murya yace “na’am my princess hanakalinsa na kanta “ tai murmushin jin sunan daya kirata dashi “me yasa bakason magana ?ta jefa masa tambaya murmushi ne ya subuce masa yayinda dimples dinsa suka lotsa yace “ba komai “ Gyara zamanta tayi “ko kai ma kmar yayana ne bayason magana hasalima yawon magana na damunsa ? “gsky ba kmrsa bane na dan fi shi da kadan “ sannu a hankali suka fara hira ta tsiyaya masa maltina ta mika masa har goma na dare suna tare a karshe yace zai wuce gida yayi mata sallama ta rakosa har inda motarsa take ya shiga ya wuce sannan ta koma ciki .” cikin kankanin lokaci wata shakuwa mai karfi ta shiga tsakanin anas da hally duk wanda yasan anas idan ya gansa yanzu zai fahimci yana cikin farincki akwana a tashi babu wuya agurin allah har sati uku ta wuce wanda tuni an fara shirye shirye auren mutun biyu a gidansu jaguwa acikin satin jaguwa ya sheidawa sauran abokansa batun auren Ana’s sun sha manaki kwarai da gaske da jin abinda ya fada masu gbdy sai da suka bar abinda suke yi suka juyo suna kallonsa cike da mamaki suka hada baki suka ce “yaushe aka sa lokaci da har bikin yazo bamu sani ba sai yau ? anas yayi shiru yana jiran yaji me jaguwa zai ce “nima yadda kuka ji haka naji hukunci ammi ne itace tabashi mata “kana nufi a gidanku aka bashi mata? Inji cewar jubi jaguwa ya gyada masa kai alamun” Eh! “Shine dan munafurci kwanakin baya nake tambayarka kace min a wani guri kasamu mata to meye idan ka fada mana kaje kayi shishigi ne aka tausaya aka baka mata? kamil ya fada yana Jan dogon tsaki .“Ku tsaya ku fahim….”dan allah malam ka mana shiru bama son jin komai ku cigaba da yi mana munafurci ai akwai ranar kin dillanci. “kaga anas bana son ka sake cewa komai dasu kofa a bude take ga duk mai bukatar aure ban hanashi ba sannan ga dinkunanku ya ajiye musu babbar leda fara akan table din dake gabansu Kaya ne ya dinka musu gbdy kuma iri daya ,na anas ne kawai ya bambamta wannan alamari ya kunno wata wutar kiyayya atsakanin anas da sauran abokansu uku Wani irin tafasa zuciyarsu keyi musu a qalla sun dibi mintuna kafin su soma contronling kansu sai dai gbdy kana kallonsu moond dinsu ya canza sabanin na dazu cikin tafasar zuciya suka mike suka bar gurin batare da sun dauki kayan ba “kagani ba daman nasan sai sun nuna rashin jin dadinsu ? “shiyasa naki a fada masu tun farko,ni wallahi da kasani ka fada musu tun lokacin da yanzu basu yi fushi haka ba “kai har yanzu bakasan me ake cewa rayuwa ba ina da dalilin da yasa nayi haka barsu kawai fatan alkhairi a aurenka “. “gsky na damu ina son zaman lfy banason wani tashin hankali su yanzu gane suke shishigi nake maka”Karka damu zanji dasu koda suka shiga daki suka kasa tsaye suka zaune wannan bamvamci da jaguwa ke nuna musu yana taba ransu atare suka tsaya rike da kugunsu gbdy suka fara tama yadda zasu shiga tsakanin anas da jaguwa .” February 27 aka fara gudanar da biki da kamu aka fara washegari ya kama asabar akayi wankin amarya a wani katafaren hall dake cikin ikeja mario , bakaramin kyau amare da angwane sukayi ba jabir da jubi da kamil sun saki ransu sunyi barin kudi tamkar babu komai aransu hakan kuwa yayiwa anas dadi dan shi jaguwa gbdy a ankare yake dan haka bai wani saki jiki sosai ba ,da dan sauri ya fito haraban gurin sakamakon wayarsa dake ringing ya dauka da sauri tare da bude motarsa ya shiga “mun samu labarin an turo dan leken asiri gurin bikin da kukeyi ku ankare da kyau, domin jami’in sirri ne kuma yasan aikinsa burinsa bai wuce yaga ya kama masu laifi ba . ”okay ko zakaiya min discrebing dinsa? ya fada yana cizan lips dinsa “eh yana nan wani baki dogo mara kiba mai fashin goshi ko ta hanyar sa muku ido ma zaku iya ganesa “idan akwai wani bayani zan sake kiranka na sanar maka “okay thanks ya katse kiran ya fito a natse ya kulle motarsa ya koma ciki ya kirasu daya bayan ya fada musu ya karasa inda anas yake zaune da amaryarsa yayi masa magana a kunne cikin rada dan haka gbdy suka baza ido domin gane ko waye . Mutun daya jaguwa ya gani me irin kwatance daaka bashi na jami’in sirri sai dai hankalinsa baa kansu yake ba yana gurin wasu ne daga dangin amaryar sadiq abokan yayan amaryar ne abinda ya bawa jaguwa mamaki shine gali mjin kanwarsa shafiq ne da wannan kwatancen “to daman shi din jami’in sirri ne ko me ?shi a iya saninsa da bincikensa kafin ya bashi auren kanwarsa dan canji ne “ Shiru yayi yana sake kare masa kallon tsab har sanda mutanen suka mike tsaye da sauri suka fita suma ko an akarar dasu ne akan wata alqallarsu dashi bai san ko wace iri bace yasa suka tashi bai bisu ba ya cigaba da kai kawo cikin mutane gbdy hankalinsa ya tattara shi gbdy akanshi can wayarsa ta sake kara ya sake fita yana amsa kira “a she ba gurinku aka turosa ba wasu masu safarar koken ya biyo ,ka bincikko min sunasan ina son nasan sunansa kuma bana son a dauki lokaci ,alright karka damu zan binciko min cikakken sunansa da komai nasa har ma da hotonsa zan turo maka yana gama jin abinda wanda ya kira ya fada ya katse kiran sannan a hankali suka watse suka bar mutane. jamaa dake hall sai dubawa sukayi suka nemi ango da amarya da abokansa sukayi suka rasa dan haka a hankali mutane suka dinga watsewa “. Ranar jumaa ya kama daurin aure a wani masalaci jaguwa ya kai daurin auren wanda tsirarrun mutane sukaje aka daura sannan aka dun guma zuwa na sadiq kiri kiri jaguwa ya hana duk wani dan team dinsa zuwa duk da bada fuskarsu ta ainihi suka je ba fuskar anas datashi ne kawai a bayyana daga daurin auren anas ya sallamesu daga shi sai anas suka je byn an daura suka shiga gaisawa da mutane sam bai yarda sunyi hoto da kowa ba daman wannan kai da ne da asalin fuskarsu basa hoto. Qarfe biyar daidai mutane suka hallara a radisin hall domin gabatar da walima hally din ya kasance daga iyayenta kawayenta da abokan arziki amman banda ango ,jaguwa ne ya hanashi zuwa yace suyi dinner dinsu su kadai A daren byn sun dawo daga dinner aka canzawa hally wasu kaya, sosai tayi kyau cikin wata hadaddiyar shadda madam gezner baki touch of milk colour Riga da zani ce dinki bakaramin kyau yayi mata ba sosai kuruciyarta ta fito ga wani makeken sarkar gwal dake makale a wuyanta da dan kunne da abun hannu da zobe wanda jaguwa ne ya siya mata sai wani haske ta kara na amarci tana zaune tsakiyar kawayenta sai kamshi turare take zubawa shafiq ta shigo da dan saurinta “taso muje yaya na kiranki ta yafa mayafi lifaya fari touch of gold ta nade mata jiki ta riko hannunta ta sauko daga kan gado tare suka fito tana rike da tsintsiyar hannunta bata tsaya akoina ba sai dakin ammi inda ta iske anas zaune akan dadduma yayinda jaguwa ke tsaye rungume da hannunwansa a kirji shafiq ta kamota ta zaunar daita kusa da anas dake zaune cikin wata dakakiyar shadda fara sol sai maiko take kana ganin kasan mai tsada ne kamshin turaren dio ne ke tashi ajikinsa yayi matukar kyau kana ganinsa kasan yana cikin farinciki . a hankali jaguwa ya motsa bakinsa “ammi kiyi mata abinda ya dace zamu wuce daita , shafiq ta kallesa a dan rude “yaya da kanka alhalin ga masu rakiyar amarya nan cike da gida ? “duk su waste baa bukata ni haka nayi raayi kuma babu me binta kema daga baya zaki san gidan kuma bance ki kai kowa ba ko ki fadawa wani ,ke kawai na lamucewa ke hatta mijinki ban yarda ba idan dole sai dashi zaki kiyi zamanki baa so shiru tayi cike da matsanancin mamakin yayanta , ta juya ta kalli ammi taga sam bata nuna damuwarta ba hally ta matso gaban ammi tana neman yafiyarta cikin muryar kuka “ammi ki yafe min,baki min komai ba auta ,allah kiyaye hanya allah yatsareku allah kuma yayi muku albarka gbdy yayiwa rayuwar auren ku albarka . “Halima! Ammi ta kirsa sunanta “Ina bukatar natsuwarki halima ina bukatar hankalinki hally ta natsu sosai qirjinta na bugawa da karfi “kiyi hakuri ! kiyi hakuri!! kiyi hakuri !!! sai data maimata mata sau uku tana zubar da hawaye ,babu komai acikin aure sai hakuri ,kiyi hakuri kiyiwa mijiki biyaye halima mijiki maraya ne a yanzu bashi da kowa sai ke ki kular min dashi ina son anas bana son kiyi wasa dashi idan yayi miki laifi ki kirani ki fada min kaima idan tayi maka laifi ka kirani ka fada min bance ka boye min ba dan hally tana matsayin diyata ku rike junanku amana tashi kuje allah yayiwa rayuwarku albarka hally ta soma kokarin mikewa kuka yaci karfinta ta kasa tashi ammi ta kamota tana gyara mata mayafinta dake kokarin zamewa ta riko hannunta ta kamo na anas ta damke guri daya “anas ga amanar auta nan na baka kayi hakuri daita allah yayi muku albarka suka fita a hankali jaguwa na biye dasu har haraban gidan ammi ta rakosu idanunta cike da hawayen tausayin diyarta yau ko gobe zata shiga wani aji na musamman da kanta ta budewa hally mota ta shiga ta zauna ya rufe,yayinda anas ya shiga dayan bangaren suka bar gidan suna fita dangin zuhra suka kawota gurin ammi domin girmamawa gareta daga nan suka nufi gidan da zata zauna. A natse motar ke tafiya kamar yadda matukin motar yake sam babu mahaukacin gudu ahankali yake jansu bai tsaya akoina ba sai egbeda a kofar wani madaidaicin get yayi parking ya ciro wani madaidaici remut yayi warning glass ya danna nan take get din ya bude yasanya hancin motarsa ciki . Yayi parking ya fito haka zalika anas ya fito hally taki fitowa jaguwa yayi murmushi “ai sai ka bude mata itama wai aji,ai daidai kenna idan cewa tayi na dauketa na goyata duk zanyi ya fad’a yana bude mata kofa hade da riko hannunta “lallai ka haukace wallahi“. Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wadan nan number's din 09136918331 or 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 09136918331 domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️34 …..a hankali anas ya bude bangaren da take zaune tana sheshekar kuka ya riko laulausan tafin hannunta cikin nashi ya fito daita suka fara tafiya jaguwa na biye dasu a baya cikin tsinkewar zuciya da tausayawa yar karamar kanwarsa da batasan meye rayuwar duniya ba gashi yau zata kwana da gogen dan harka wanda ya kware agurin iya sarrafa mace . da kyar take daga kafafunta suna daf da shiga babban parlaur’n gidan taja burki ta tsaya tana sheshekar kuka ya tsaya ya waigo gefensa inda take tsaye yana kallonta ,ta kallesa cikin lullubinta tana kokarin zare hannunta cikin nashi bai damu ba ya sakar mata hannun ya koma gefe guda ya tsaya yana wa jaguwa alamar ya shigar daita.” Naunayen ajiyar zuciya jaguwa ya sauke sannan ya kamo hannunta suka shiga ,kai tsaye d’akinta ya nufa daita ya zaunar daita a gefen gado wani sabon kuka ta fashe dashi mai tsanani wanda hakan ya sake rikita jaguwa sai dai yay kokarin sanyawa jikinsa jarumta domin rauninsa zai sake rikitata , anas ya isa inda take ya sanya kanshi cikin lullubenta ya hade fuskarsa guri daya yana shakar numfashinta yana mata mgn cikin rada ,shi dai jaguwa yana tsaye shiru rungume da hannuwansa duka a qirji yana dubansu har sanda anas ya dago still idanunshi na kanta “hally ni zan wuce idan na samu lokaci zaki gani zuwa gobe ko jibi yana gama fadar haka ya sauke hannuwansa ya juya tare da riko hannun anas suka fito zuwa haraban gida, “yana ga kana mata kallon maita ? dan allah ka tausayata mata kaji abokina “ yayi mgnr muryarsa a raunane Kmr zai yi kuka ,anas ya kasa cewa komai illa kunyarsa data kamashi , har gurin motarsa ya rakashi ya shiga yana sake mika masa hannu sukai sallama yana tsaye har sai daya ga wucewarsa sannan ya dawo ciki .” Byn tafiyar jaguwa shiru ne ya biyo baya anas nata kare mata kallo kafin a hankali ya matso sosai kusa daita ya bude fuskarta tayi kasa da kanta ta sunkuyar ta maida lullubinta tana wasa da yatsun hannunta murmushi yayi yana cewa “bafa zamuyi haka dake ba amaryata ya karasa maganar yana yin baya da lifayan dake nade da jikinta “kayan nan sunyi miki matukar kyau sun cinyeni “ yayi mgnr a tsanake yana kallonta ita kanta yanayin da take ji ajikinta tasan tayi kyaun da bata taba yin kamar ba a iya tsawon rayuwarta rigar jikinta ta dan kamata daga sama wanda ya bayyana dukiyar fulaninta ta sama a hakan ma da yake cewa tayi kyau bai ga komai ba saboda tana lullube cikin lifaya .” “amaryata babu zance wasa kinyi mutukar yin kyau na ban alajabi kinga dan allah taso muje gaban madubi kiga yadda kikayi kyau ya karasa mgnr cikin zolaya “taki motsawa dan gbdy a tsorace take dashi da kallon da yake mata dan wannan kallon ya sha bambam da sauran kallon daya saba mata ta sake sunkuyar da kanta tana kallon farantata “tashi muje kiyi alwala muyi sallah “ai nayi sallah tayi mgnr tana takure jikinta guri daya “wacce sallah kikayi ?” Ya tambayeta yana tsareta da sexy eyes dinsa “ishai!tayi maganar atakaice “no ba ita zamuyi ba, sallar maaurata zamuyi domin nunawa allah farincikinmu da godiya agaresa ya fada yana riko tafin hannunta . ta sauko daga kan gadon da kyar madadin ya shigar daita bayi sai ya tsaidaita gaban madubi ya tsaya a bayanta yana kare mata kallo tsab .” ahankali ya zuro hannuwansa ta west dinta ya zagaye ruwan cikinta ya daura kanshi a kafadarta yana sauke numfashi wani irin yanayi suka tsinci kansu ciki mai wuyar misaltuwa,ta dago idanunta dake cike da hawaye karaf idanunsu ya tsarke cikin juna ahankali ya dinga shafa cikinta yana kallonta “kyawunki ko makiyi bai isa ya kusheki ba sai dai yayi ta hassada “wallahi kina da kyau sosai my princess ya fada yana kallonta ta cikin mirrow har lokacin ta kasa dauke idanunta Itama kallon tsab take masa shima yayi matsefar kyau cikin danyar farar shadda ya zuba mata idanuwanshi kunyarsa ta kamata ya sake motsata sosai gbdy ta gama gano abinda ke dawainiya dashi dan haka tsoronta ya fito fili ta dan soma kokarin janye jikinta.” hannunta ya riko suka shiga bathroom din dake manne da dakin basu jima ba suka sake fitowa tare ya shimfida mata dadduma shima ya shimfida nashi ya matsota sosai kamar zai shige jikinta ya gyara mata Lifayarta Kmr yadda akayi mata yayi kissing din foring head dinta yana sakar mata murmushin farinciki sannan yajasu sallah . Byn sun idar ya rike kanta yayi musu addua zaman lafiya da samun zuria ta gari a zuciyarsa kuma ya kara da yiwa yan team dinsu adduar shiria domin yana son su bar sana’arsu ya karashe adduar tare da janyota jikinsa ya rungume ta tsam yana sauke wani wahalallalen numfashi wani sanyi ya ratsashi da bai taba jin irinsa ba duk ba wannan bane karo na farko daya rungume mace ajikinsa amman wannnan shine na farko da zuciyarsa ta samu natsuwa. Ahankali ya dinga sauke ajiyar zuciya yana shafata yana jin wani zazzafan feeling dinta kokarin zare jikinta tayi saboda rashin sabo duk jikinta yayi sanyi kamar wacce bata da laka ya mike tsaye yana shafa fuskarta” ya naga kina dari dari dani ki saki jikinki babu abinda zan miki my princess muje kici kazar amarcinki “ da sauri ta girgiza masa kai alamun bata ci,”a’a kar muyi haka dake mana ya riko hannunta basu tsaya akoina ba sai a bedroom dinsa ya zaunar daita akan daddumar dake tsakiyar dakin ya kara fitowa zuwa kitchen ya dauko cup’s da plet ya dawo ya janyo farar leda dake ajiye akan center table wanda jaguwa ne ya kawo tun kafin suje daukota ya bude gasashirya kaza wacce taji kayan hadi sai kamshi ke tashi ya daura akan plet da driks ya zauna a gabanta suna fuskarta juna ya dauko cinyar kazar ya kai bakinta taki amsa gabanta na wani irin faduwa sosai ya kwantar da murya yace “ki tamakeni kici nasan kina tattare da yunwa idan baki ci ba nima da yunwar zan kwana saboda a duniya byn soyayyar yayanki naki ne ya biyo baya ina matukar qaunar ki halima batasan sanda ta dago ta kallesa da lulu eyes dinta ba domin wannan shine karo na farko daya furta mata da bakinsa abinda ya kamata yayi tun farko shine yazo akarshe .” idanunshi ya lumshe mata yana jin wani abu na tsarga masa akoina ajikinsa a zuciyarsa yaso ya daga mata kafa na yau amman dukkanin alamu sun nuna bazai iya kyaleta ba irin kallon da yake mata Kmr zai cinyeta yasa kukan shagwaba ya kufce mata nan take ya rikice ya shiga bata hakuri da rarrashi shi kansa bai san dalilin kukan ba ya janyota jikinsa ya kwantar daita a daidai saurin zuciyarsa yana shinshina jikinta dake fidda da kamshin amarci “please ki daina kuka nan yana mugun daga min hankali da Kinsan yadda nake jin zugin zubar hawayenki da kin tausaya min mema ya sakaki kuka?ya tambayeta yana daura habarsa akanta yana sauke naunayen ajiyar zuciya. muryarta a raunane tace “kana ta kallonta ni gbdy tsoro ma kake bani da wannan kallon “ murmushi ta subuce masa “ki bari idanuwana su kalli abar qaunarsu amman ni babu abinda zan miki ki kwantar da hankalinki babu abinda anas zai miki kici kazar amarcinki ki koshi ki kwanta ki huta anas yasan kin gaji da yawa bazai miki komai ba shima agajiye yake yana magana yana shafa mata sansar jiki har zuwa qirjinta da tsigar rarrarshi wanda babu abinda hakan ya haddasawa ajikinta sai tsuma tsigar jikinta suka dinga mikwa amman duk da haka ta dan ji natsuwar zuciya domin ta yarda dashi tunda yace bazai mata komai ba bazaiyi bane “. A hankali ya zare ta ajikinsa sai dai kwayar idanunshi na kanta ya kasa daina kallonta ya dauko cinyar kaza ya kai bakinta ta bude bakinta da kyar cikin tsananin jin kunyarsa ta amsa yana mata hira hakan yasa ta sake ta cigaba da amsa sannu a hankali ya dinga bata tana ci yana ci har ta kawar da kanta alamun ta ko shi ya tsiyaya driks a cup ya kai bakinta shima kafin ta sha sai daya yi rarraahi . Ta tsuke karamin bakinta da yake jin idan ya kamashi bakaramin wahala zai sha ba ,”tashi na rage miki kayan jikinki dan kiji dadin yin bacci kai ta girgiza masa tana mikewa tsaye ta nufi kofar dakin ya fizgota ta zubo jikinsa gbdy dukiyar fulani ya sauka a fuskarsa yayi saurin lunshe idanunshi yana sauke numfashi bai tsaya wata wata ba ya kai bakinsa tare da zaro harshensa yana lasar saman dukiyar fulanin wani zirrrrrr taji ya tsarga a gbdy ilahirin jikinta “ina kuma zaki tafi ki bar mijinki kiyi kwanciyarki anan ?kukan shagwaba ta sakar masa tana girgiza masa kai,duk yadda yayi daita taki sai ma ta kara sakar masa kuka “. A ransa yace babu inda zaki tare zamu kwana ya mike daita ajikinsa Kai tsaye ya rike hannunta ya kai ta kan gadonsa ya kwantar daita dan ta huta ta kwanta a takure ta kwakume jiknta guri daya ta lunshe idanunta amman ba da niyyar yin bacci ba dan bata jin zata iya runtsa idanunta a wannan daren mai tattare da garari agurinta “. Shi kuwa yayi bake bake yaki tashi sai ma ya canza wutar dakin zuwa mara haske ya kwanta abayanta ya janyota jikinsa ya daura hannusa ruwan acikinta fuskarsa daidai wuyanta yana sauke mata numfashi jikinta ya kama rawa tamkar mazari,ya cigaba da shafa ruwan cikinta bata hanashi ba amman by the time din daya kai qirjinta yana shafawa tayi sauri ta matsa daga jikinsa fixgota yayi yay da karfi ya juyo daita suka fuskatar juna tare da exchanging numfashi zumboro masa karamin bakinta tayi tare da yi masa wani kallo daya sake rikitashi . “ina bukatarki hally ki dan taimaka min na samu natsuwa dake “girgiza masa kai tayi alamu aa”wallahi ni tsoro nake ji bakace bazaka min komai ba ta karasa maganar tana fashewa da kuka shiru yayi can sai ya mike “haka ne nace bazan miki komai ba kiyi kwanciyarki kinji my princess ya lullube mata jiki da blanket ya sauko ya samu guri ya kwanta akan kujera ya tsura mata ido yana kallonta cikin hasken da bai gama haskaka dakin ba a hakan zaka dauka shima bacci yake nan kuwa idanunshi biyu hasalima wani abu yaji yana tsarga masa akoina ajikinsa tamkar ana jona masa wutar lantarki sai faman juyi yake a alqalla ya dauki mintuna talatin yana juyi yana jin sauyi mai tsanani ajikinsa ya rike cikinsa da mararsa datayi wani irin daure wa runtse idanunshi yayi kawai ya yunkura ya tashi dafe da cikinsa ya cire kayan jikinsa ya saura daga shi sai farar siglet da gajeren wondo ya nufi bathroom ya dinga watsawa jikinsa ruwa ko zai rage jin abinda yake ji akanta tana jin ya kallo kofar bathroom ta zabura ta mike ta fito da sauri ta nufi dakinta ta kulle har da murda mukuli.” yana fitowa idanunshi ya sauka akan gadon sai dai yaga wayam babu ita babu alamun ta ya dauki towel ya goge jikinsa ya zira jallabiyarsa ya fito yana girgiza kai kofar dakinta ya karasa ya murda handle din kofar yaji shi a garkemi daman kuma yayi tunanin haka shiru yayi yana sauke numfashi yayi knowking a hankali yana kiran sunanta “my princesse ki bude min kofa allah babu abinda zan miki ai kinga akan kujera na kwanta ,ki bude min na kwanta ko akan kujera ne at least na dinga kallon kyakkyawan fuskarki kallonsa kawai zai kwantar min da hankali “amman tayi shiru taki amsawa bare ta taso ta bude masa babu yadda bai yi ba taki ya juya ya koma dakinsa ya kwanta ya haye gadonsa ya lalubo wayarsa yaji bai ganta ba tunawa yayi ya barta a dakin hally ya runtse ido tare da jingina kansa akan pillow wani bacci ne mai nauyi ya daukesa tare da mafarkin princess dinsa.” Bangaren jaguwa kuwa kasa runtsawa yayi gbdy ya nemi bacci ya rasa wanda ya halakanta hakan da tausayin hally ,yayi juyi akan gado yafi akirga bazai tantance lokacin daya dauka yana juyi ba kafin daga baya ya yunkura ya sauko ya tsaya ya jingina jikinsa da bangon dakin sanye cikin kayan bacci wando da riga sky blue wandon iya gwiwa haka ma rigar mai gajeren hannu ne ,tunani yake sosai komai nasa ya tsaya yanzu haka yasan anas na can yana sex da hally “Wayyo allah hally wata killa tana can tana kuka tana neman dauki gashi babu wanda zai taimaka mata” ya fada yana runtse idanunshi tare da hade hannunwansa guri daya ya rufe fuskarsa duk yadda jaguwa yayi ya samu natsuwa ya runtsa ya kasa saboda tsananin tausayin kanwarsa ya bude idanunshi ya kunna wutar dakin yana duba lokaci karfe daya saura ya dauki wayarsa ya kira layin anas wayar na ringing amman bai dauka ya sake runtse idanunshi zuwa yanzu ya sadaukar anas na can yana having sex daita “haka ma ammi bata iya runtsawa ba sai faman juyi take akan gado itama dan tausayin autarta ,shafiq ta fahimci halin da ammi take ciki ,dan ita har lokacin bata kwanta ba waya ma take da gali ta gaugauta yi masa sallama ta dawo gefenta ta zauna tana kiran sunanta “ammi ! Ta sauke numfashi tana dubanta “gsky ammi banji dadin abinda kikayi ba “me nayi ?ta tambayeta tana yunkura wa ta zauna tana nazarin shafiq “da kika bari yaya ya zarta da hukunci da yayi ta bata amsa tana cigaba da magana “ammi an nunawa hali rashin gata ban taba ganin amaryar daakayiwa haka ba wallahi banji dadin hukunci yaya ba ko me yasa yayi mata haka kamar wacce bata da gata ?”ta karasa maganar cike da rauni hawaye na cikowa a idanunta. “Ke yanzu har akwai abinda yayanku zai zarta akanku kiji babu dadi aranki ?”ai wannan …” “Dakata karki kara cewa komai duk abinda yayi akanku daidai ne agurina saboda nasan haka kawai bazai yi haka ba, ko yayi haka a aurenki?ta girgiza mata kai “to ki barsa a yadda yayi raayi kuma kibi umarninsa kamar yadda kika saba ni a waje na abinda yayi shine gata tunda da kanshi ya kaita har dakin aurenta ammi na gama fadar haka ta koma ta kwanta jiki a matukar sanyaye ta lallaba ta samu guri a bayanta ta kwanta tana kashe wutar dakin .” Washegari tun asuba hally ta tashi byn tayi sallah bata koma bacci ba ta shirya kanta cikin doguwar rigar shadda yellow an ratsa dralace aciki da stone’s ta fashe ilahirin jikinta da turare sannan ta kimtsa dakin duk da babu abinda yayi ta janyo akwatin data bude wanda kayan sawarta ke ciki ta isa gaban wordrobe dinta ta soma shirya kayanta sai data shirya komai a lokacin da karfe takwas ta buga ta koma bakin gadi ta zauna . Tana zaune tayi tagumi tana tunanin da zullumi ya shigo cikin kananan kaya Wando da riga army green nan take dakin ya gauraye da kamshi turarensa dio yayi kyau sosai yayi sallama fuskarsa babu annuri sosai ,ya zuba mata idanuwanshi kunyarsa ta kamata ta sunkuyar da kanta kasa tana gaishesa,bai amsa ba ya matso kusa daita a bakin gado ya zauna ya dan dafa kanshi sannan ya dubeta yace “me yasa kika kulle min kofa jiya byn nace babu abinda zan miki?” Tayi shiru dan gbdy ta gama gano abinda ke dawainiya dashi ta dan kallesa cikin idanuwanta “ai na fada maka tsoro nake ji dan zan iya suma wallahi “ai Kinsan bazan yi abinda zai cutar dake ba nasan yadda zan tafiyar dake a madadin kiji zafi sai ma kiji dadi ya kamo yatsun hannunta jiya nayi baccin wahala ,ki tausaya min hally karki sake kulle min kofa wallahi nayi kewar rashinki.” “kayi hakuri ban san zaka shiga damuwa ba ,amman kuma tunda baka saba ba me zai sakaka ka shiga damuwa har kayi kewar rashina ya waigo cikin idanunshi ta hango bacin rai sosai da furucinta ya dan girgiza kai “yanzu abinda kika fada kin kyauta ? Tai shiru kawai bai kara cewa komai ba ta danyi tunani maganar data sanar masa“amman kuma tunda baka saba ba me zai sakaka ka shiga damuwa har kayi kewar rashina ta danyi murmushi ganin bata fadi abinda zai bata masa rai ba shiru ta cigaba da yi,ya tsura mata ido “kin kyauta abinda kika fada min hakan ya nuna baki yarda dani ba sannan baki damu dani ba bakya kwadayin kasancewa dani “? Yanzu kam maganar tafi karfinta shiru tayi kunyarsa ta addabi zuciyarta sai ta dan bata rai alamun tashin hankali ta dan janye jikinta daga nashi ya dan yi murmushi yana kare mata kallo “kin canza fuska sbd baki qaunata ko ?ta danyi dim “me yasa zakace hk tay mgnr muryata na rawa ?”sbd kin gujeni a ranar dayafi dacewa ki kusanceni ta sauke idanunta kasa bata ce komai ba ya sake maimata abinda ya fada hakan yasa tace “nima fa idan ka lura bani da laifi banyi da wata manufa ba ya kai hannu ya shafa qirjinta abinda yasa ta zabura kenan da sauri murmushi yayi “lallai kina da aiki agabanki ya matso sosai allah ya taimaketa wayarsa ta soma ringing ya tashi tsaye cikin jan tsaki da damuwa ya nufi inda ya hango ta yana dubawa sunan jaguwa yagani yana yawo akan screen din wayar nan take ya saki fuska ya dauka “suka gaisa jaguwa na kokarin neman gurin zama a parlaur ,ka fito ina jiranka a parlour . ya kalli hally dake binsa da kallo sannan yace okay ya fita zuwa falon yana zaune anas ya danyi murmushi yace “ya haka da sanyin Safiya karka manta kai fa sirikina ne ya kamata ka dinga neman izini tun daga waje kafin ka shigo gidan nan ?” Ya dan yi murmushi yana sosa keya “haba anas Kmr a film?anas ya kallesa “Au haba ko ? Kai dan allah ka dame ni ina hallay ? murmushi anas yayi “na cinye ta,kai ka fara wannan danyen aiki ka dai ci ka rage ta shine zaman lafiyarka suka sa dry gbdy . “wallahi jiya na kasa bacci sbd tausayinta ,au a she babu dadi kake cin tanwer kuma kaki aurenta ? yayi shiru yana kallon tsakiyar kafet din falon tausayin tanwer ya kamashi duk kwanakin nan tana ransa cike da matsanamciyar shaawarta dan duk sanda ya tuna da kayan marmarinta hankalinsa tashi yake jira yake ya gama da komai na bikin nan ya ganta yasan itama tayi kewarsa ta dai kyalesa ne taga iya gudun ruwansa. “ina hally anas na damu nasan halin da take ciki ?tana daki cikin koshin lafiya hankalinsa bai kwanta ba sai da anas ya tashi ya kirata ta fito ya ganta ras babu wata alamun damuwa ko ciwo sannan hankalinsa ya kwanta ta durkusa har kasa ta gaisa “ina kwanta yaya ? . “Kin tashi lafiya auta ? lafiya yaya ta fada tana sunkuyar da kai yace “ga kular abinci can akan dining daga ammi anas yayi murmshi yace “allah sarki ammi allah saka miki da alkhairi hally takarasa kitchen ta dauko plet da spoon guda biyu ta dawo ta zuba musu abincin ta ajiye musu ta koma ta bude fridge babu abinda babu na drks ta dauko energy drkns guda biyu dan tasan yayanta na matukar son shi ta ajiye masu ta wuce da kular dakinta .” “Adnan yasu kamil ? suna gida “Me yasa baku zo tare ba ? “Kai dai ka samu natsuwa tukun shi aure fa da kake ganinsa ba abun wasa bane karka manta alqallarmu yana da kyau gida ka da iyalinka su zamo asirance . “sai abu na gaba bazan gaji da fada maka ba kayi hakuri da hally nasan zaka fuskanci abubuwa masu tattate da kuruciya atare daita sabanin matan da kayi muamula dasu “.Wallahi haka ne dan ta gwada min kuruciya kiri kiri yarinyar nan ta rufe min kofa jiya case din muke yi kiranka ya shigo ka duba min an daura min aure da matar da nake so nake muradi duk na danawa zuwanta sai kuma ranar tazo ta wargazamin shiri ka duba kagani kullum bani da mafarkin daya wuce aure dana hadu daita mafarkina itace tunanina son ganinta kadai ya kan sa na rasa sukuni ya runtse ido ya dan já jiki ya koma kan kujera kwanta ya kasa cigaba da cin abinci . jaguwa yay murmushi ka gamawa mutane kurin gauraye kai ma gashi har yanzu a layinmu kake wallahi su jubi najin wannan sai sun tasaka gb da dariya sun jima suna hira ya tashi tsaye anas ya shiga ya kira hally sannan ya nufi hanyar waje jaguwa ya kalleta “hope babu wata matsala ?babu komai yaya .“Alhamdullahi ki sanyawa zuciyarki hakuri Kinsan gidan aure gidan zaman lafia ne da hakuri ,Jin dadi wani Abu ne da yake zuwa babu Kuma babu tabbas din zuwansa iyayen mu ba Wani dadi sukeji ba arayuwar aure su amma zaman lafia da hakuri yasa mutuwa ce ta rabasu kiyi duk abinda mijinki ya umarceki sabanin haka tsinuwar malaiku ne ,tunda ya fara magana kanta ke sunkuye akasa “ni zan wuce zan kawo miki shafiq wani sati inshaallahu to yaya na gode sosai allah qara girma allah kuma ya tsare mana kai ,”Ameen ya fada yana sa kai ya fice. Aharaban gidan ya iske anas tsaye ,ya bude motarsa yana kokarin shiga “karka yarda naga kafafunka a waje ko kace zakazo gurin mu ka zauna kaci amarcinka har sai mun nemeka sai an jima ya fada yana shigewa ya tada mota ya wuce. shi kuma anas ya koma cikin gida yana shiga falon yaji motsinta a kitchen dan haka ya karasa ya tsaya a bakin kofar kitchen din yana kallonta tana wanke plet din da sukai amfani dashi yana tsaye har ta gama ta goge hannunta sai dai ta kasa motsa jikinta da zumar barin kitchen din saboda yayi bake bake ya rungumee hannuwansa akirji yana kallonta a ranta tace “wannan kallon maitan da yake min yana matukar daga min hankali ta juya masa baya tana kallon wani bangare a natse ya sauke hannuwansa ya tako zuwa inda take sam bataji motsinsa ba sai saukar laulausan tafin hannunsa taji a kugunta a matukar tsorace ta zabura ta waigo aiko cikin sautsayi hannunta ya bugi glass cup yayi tsalle ya fadi akan tays ya fashe a daidai gefen kafarta cikin tsananin tashin hankali ya tsuke fuskarsa yana kallonta jikinta har wani rawa yake itama shi take kallo ido cikin ido suke kallon juna yadda ya kasa dauke idanunshi akanta cikin damuwa haka itama ta kasa dauke idanunta cikin tsoro . ganin yaki dauke idanunshi, ta nemi gurin kallo tuni kanta yayi kasa tana kallon kasan kitchen “kayi hakuri ,da akayi me kenan ?” Ya tambayeta yana kallonta tun daga kasanta har sama “uhmmm na …..”sai kuma tayi shiru ta kasa karasa mgnr domin rasa abinda zatace dan tasan bata kyauta ba “tsoro ma yasa kin kasa yin magana kawai saboda kin tsanane “. Ta dago idanunta ta dube shi Kmr zatai kuka “ni na tsaneka ?allah ya tsareni tayi mgnr tana wasa da yatsun hannunta yayi dan gudun murmushi “idan ba haka ba mai zai sa ki dinga guduna daga jin na tabaki kinyi yunkurin gudu dan kawai ki jazamin yanzu da glass din akafarki ya sauka me kike expecting? tayi shiru kawai domin ganin yafita gsky ya kai hannu ya riko ya zagayo daita ta gefen inda babu kwalbar ya mannata ajikinsa yana sauke numfashi “haba my princess me zai sa ki dinga guduna nifa mijinki né na sunnah idan baki tabani ba ni bai kamata ace in na kawo kaina ki dinga yunkurin guduwa ba komai zan miki ke din tawa ce bata kowa ba still bata ce komai ba ,ta dan tayi karfin halin mgn nifa ba gudunka nake yi ba kai kasan bazan gujeka ba abun nan ne dai kawai nake ….” “Wani abu kenan ? Tayi shiru wannan abu yafi karfin bakinta sarai ya fahimceta “ ki dan rage tsoron nan dan zai wahalar dani ya karasa mgnr yana tafiya daita zuwa falo ya zauna akan kujera mai zaman mutun uku ya kwanto daita jikinsa fuskarsu daf da juna yana shafa bayanta yana shakar numfashinta da kamshinta sosai tayi luf ajikinsa tai zurfi cikin tunani . ta hanyar tsotsan bakinta ya dawo daita tunaninta “in har kina guduna hakan na nuna rashin damuwar rashina atare dake tô kuma zuciyata taza yarda babu soyayyata acikin ranki ta girgiza masa kai “haba ya anas allah ba haka bane ba kuma bana damuwa da kai bane , ka fahimceni ina jin tsoro ne allah ka tmbyi ammi ni daman can abu kankani ke firgitani da kaina ma tsorata kaina nake ya muskuta ya sake motsawa ya shige mata har tana jin harbawar jijiyarsa hakan yasa ta kawar da kanta gefe tana cewa kayi hakuri “daman kullum cikin hakuri nake my princess amman ina son ki fahimci ina cikin tsananin bukatarki ina son naga alamun kina bukatata wannan tsoron da nake gani a fuskarki yana maseefar daga min hankali cike da wayo da dabara irin na maza ya dinga romamcing dinta wannan abu da yake mata yasa ta sake lula duniyar tunaninsa .” Yau kwanan hally shabiyar agidan wadan kwanakin tayi su cikin zullumi da tsananin tsoron da ta kasa fiddashi bare ta bari wani abu ya shiga tsakninsu da Ana’s , shima bai sake nuna mata damuwarsa ba ya cigaba da tsabgoginsa dan har ya soma fita duk da bai samu sex ba ya samu kwanciyar hankali tunda yana tare da matarsa yana sonta kuma dukkanin alamu sun nuna tana son shi dan tana bashi kulawa gurin ci da tsaftace masa muhalinsa da jikinta domin kuwa tun data zo gidan bai taba jin wani abu byn kamshi ajikinta ba haka ma gidan matsalar dai rashin samun sex ne shima zai cigaba da lallabata yana ma sa rai nan kusa zai amshi abu mai mahimanci agurinta.” ****** Haddden gidan rawa né mai hade da gurin shakatawa acikin Ikoyi hotel ,duk da dare ne amman gurin tamkar safiya ne agurin sakamakon hasken fitilun da suka haskaka gurin , guri ne na sai wane da wane da manya kadangarun bariki wadan da suka amsa sunansu,matan bariki ne kala dabam dabam kowacce da shiga ta tsiraci yayinda wasu ke rawa a tskiyar maza wasu kuma suna zaune akan kujeru na alfarma ciki kuwa har da babban aminin tanko gote wanda ya kasance dillalin koken da abokan alqallarsa mutun uku suna zaune daga baya gurin shakawatar suna tautaunawa akan business dinsu .”gabansu makeken table ne wanda ke dauke da ruwa da manya drinks masu tsada .” alhj tajjudeen ya kalli abokin alqallarsa dake sanye da complete din bakajen Kaya “Kilo arbain fa kace idan kana bukata zan maka rangi kilo goma daga ciki , ya numfasa sannan yace ina kayan suke?suna border idiroko ya bashi amsa yana daukar kwalbar wine mai dauke da tattaccen ruwan inibi ya bude ya tsiyaya a glass cup yana kokarin kaiwa bakinsa alhji tajjudini yace “cinikin zai yuwu sai dai mai dauko min kayan ne matsala saboda sai mun samu wanda muka yarda dashi” karka damu da wanda zai fito maka dashi inji cikon na hudu ya cigaba da mgn “akwai wanda zai yi alqallar cikin sauki . “waye shi ? ya tambayesa yana tsaresa da jajayen idanunshi “Jaguwa! “Jaguwa ? ya furta sunan ahankali yana tunani inda yasan sunan, idan kuma bai san sunan ba to lallai ya taba jinsa kuma abakin takon gate. “jaguwa ya kasance babban dan fashi da makami ne a kasar nan sannnan yana da basera da zai iya shigo maka da wannnan kayan cikin sauki batare da wata matsalar ba .“Kana ganin zai iya “? “shine kawai zai iya kawo maka akoda yaushe cikin aiki yake kuma sam bashi da tsoro ko tunanin abinda gwanaty zatayi “well done haka nake son mutun mara tsoro ,yanzu ya zaa yi na samu ganawa dashi “? “ ina da wani abokina yana da number na hannun damansa wanda ya kasance babban amininsa “ tô shikenan ka nemishi ka fada masa sannan kayi masa biya mai kyau, ka dai san hatsarin aikin namu akwai hatsari karka biyasa kudi kadan “ “Haka ne sai dai zan kara tabbatar maka ka sa aranka babu wani matsala zan hadu da abokina gobe zamuyi mgn kuma a goben zaa kirasa ya karasa maganar tare da mikewa yayi masa sallama yana tafiya alhj tajjudini ya mike tsaye shina jami’an tsaron dake tare dashi ya mike shima mutun dayan daya saura ya mike suka jera suna magana wacce zaka dauka ta arziki ce nan kuwa ta kwaya ce.” Anas na zaune a babban falo jaguwa wanda shigowarsa kenan aka kira layinsa yana amsa waya jaguwa da jubi da kamil har ma da jabir suka shigo suka fara neman gurin zama “lallai muna yi amman bama yin wannna alqallar yana gama fadar haka ya katse kiran “meye shi bama yi ? “Alqallar safarar miyagun kwayoyo bai yi magana ba ya daura kafarsa kan daya yana girgizawa jubi ya kallesa yace “wannnna ai ba komai bane me zai hana muyi ana samu kudi sosai ? sai lokacin jaguwa yayi magana rai a bace kai kake ganin ba komai bane amman mu agurina komai ne har gara fashi da wannan sanar “ka daina cewa haka muna aiki dan mu samu kudi kaga bamu da choice akan kowani irin aiki da zaa kawo inji cewar kamil “nima shine abinda nagani tunda mun sadaukar da rayukanmu me kuma yayi saura? jaguwa ya cire kafarsa akan dayar ya fuskancesu gbdy “a yanzu zaku iya fadar komai amman me yasa da police suka farmaki rayuwarmu a wancan ranar abuja kuka shiga damuwa da tashin hankali tunda kusan kun sadsukar da rayukanku“? Shiru sukayi babu wanda ya sake cewa uffan “kuna son zama dani ya zama dole kubi abinda nake só ban yarda ba sannan ban amince ba duk kuma wanda yayi kokarin yin wannan aikin abayana zai sha mamaki.”har gama Babu wanda ya sake cewa komai anas ya lumshe idanunshi dan dadin abinda ya fada wannan shine karo na biyu daya burgesa a rayuwarsa “ Mmm sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wadan nan number's din 09136918331 or 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 09136918331 domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️35 ………Alhaji tajjudeeni ya dauki sama da awa daya zaune kwakwaluwarsa na mamakin maganar da yaronsa ajuwon ya kawo masa akan tautaunarwasu da jaguwa bayan sunyi waya dana hannun damarsa babu nasara suka tunkaresa kai tsaye shima dai maganar daya ce ta shiga tsakaninsu dashi basa yin wannan alqallar ,sai daya sake yiwa yaronsa duban tsanake sannan ya numfasa yace “ka sheida masa aikina zai yi da har ya tsaya maka taurin kai ? “Tabbas ya sani domin kuwa nayi masa bayaninka dalla dalla da irin matsayi da karfin ikon fada aji da kake dashi a garin nan ,amman isa da izzarsa suka rufe masa idanu har yana cewa babu ruwansa da wani matsayi da karfin ikonka ,“wannan ikon da isan sai dai kayi wa karnunka yaranka da kake iko akansu amman shi babu wanda ya isa yayi masa dole akan aikinsa “. nan take zuciyar alhj tajudeeni ta dagule ta soma masa ciwo yaji kamar ta kama da wuta tsabar bakinciki ,ya tattara kan takardun dake gabansa da sauran kayayyakin da yake aiki akansu ya ajiyesu amaajiyarsu sannan ya mike tsaye ya zagayo ya bar kan kujerarsa ya fara zariya acikin office dinsa goye da hannuwansa duka a bayansa yana sake jin mamakin jaguwa .” cak yaja ya tsaya yana fuskarta ajuwon tamkar shine jaguwa sannan yaja wani wawan tsaki tare da kai hannu ya daki kan makeken table din dake office din “lallai ya kamata naga wannan tantirin yaron yana gama fadar haka ya dauki manya wayoyinsa guda biyu ya nufi hanyar fita ajuwon ya biyo shi da sauri yana masa magana cikin tsananin tashin hankali “shi fa wannan ba kamar sauran mutanen da muka saba mu’amula dasu bane ,shi mutun ne da yasan abinda yake , mutun ne da idanunsa suke a bude tunda ya nuna bazai yi aikin nan ba kawai aganina gara a hakura dan…” “Baza’a hakura ba duk abinda ka lissafa kai ka san shi ,ni bansan haka ba baya ga karfin ikona da ikon fada aji da nake dashi sautin furucin alhji tajudeeni kenan wanda yasa ajuwon ya katse maganarsa da sauri ya cigaba da binsa yana cewa “sorry sir !. kai tsaye haraban companie dinsa TGI GROUP ya fito yana kiran number direbansa wanda shi tuni tun fitowarsa ya zabura ya mike ya soma kokarin karasowa inda kafin ya karaso escourt dinsa sun zagayesa rike da bindigu ,daya daga cikinsu ya bude masa gidan baya ya shiga ya zauna yana jin tuttukin bakin ciki acikin zuciyarsa a fusace ya bawa escort dinsa umarnin karsu biyosa .” ajuwon ya zagaya ya bude gaban mota ya shiga ya zauna a lokacin da direba ya shiga har ya tada mota yana cewa ranka shi dade ina muka nufa? “Ka fada masa inda zamu alhj tajuddeeni ya fada a fusace yana kallon wani gefe ,allah allah yake kwayar idanunshi ta sauka akan jaguwa da dan iskan na hannun damarsa zai nuna musu karfin ikonsa ,zai nuna masu yadda ake saka mutu yayi abinda bai yi niyya ba sai dan karfin iko ,zan nuna masu isar da nake dashi da karfin iko da fada ajin da nake dashi a garin nan .”yayi maganar aransa yana jijiga kafarsa daya. a hankali ajuwon yake direct din direba har suka karaso igando tun daga nesa ya nuna masa gidan suna gama isa bakin tangamemen get din gidan ya tsaya tare da yin hon ,mai gadi ya mike da sauri ya leka ta karamin hujin get ganin bai san motar ba ya rufe ya fito gbdy alokacin har ajuwon ya fito daga cikin mota ya mika masa hannu shima mai gadi ya mika masa hannu suka gaisa “dan allah ko jaguwa yana around“.? “Eh yana nan sai dai bai sheida min cewar wani zai zo nemansa ba amman zaku iya kiransa idan yasan da zuwanku zai kirani,“no ka bari mu shiga da motar ciki sai kayi mana iso gurinsa “A’a bari dai na fara sheida masa idan ya amince babu matsala sai ku shigo din wa zance ?. ajuwon da maganar mai gadi ta bata masa rai ya dai daure ya motsa bakinsa da kyar“kace masa ajuwon ne mu zo ne tare da alhji tajudeeni“to shikenan ka bani minti biyar zan dawo yanzu mai gadi ya juya da sauri ya koma ciki shi kuma ajuwon ya koma jikin mota ya tsaya rungume da hannunwansa alhji tajudeeni yayi wani glass din bangaren da yake zaune “tsayuwar me mukeyi anan ?. “Wai sai ya nemi izininsa sannan zai bari mu shiga “ ya kalli get din gidan yanawa gidan wani irin kallon tsana sannan yace “wa dan fashin yake da wannan matsayin ?ai fa ya wuce duk wani tunanin mutane gagara badau ne dan dai bakasan shi bane shiyasa amman idan kana jin oba loud ,Ijile , jagu…..“. tsakin da alhji tajudeeni yaja yasa yayi shiru yana kallon wani gefe yana dariyar mugunta a ransa yace “kadan ka gani yau dai matsayinku yazo inda bashi da amfani.” mai gadi bai dauki lokaci ba ya dawo yana cewa “wai yace ku shigo amman banda motar ku “. ajuwon ya sheidawa alhji tajudeeni abinda jaguwa ya fada nan ya sake shiga tashin hankali matuka har ya shigo cikin hadadden falon da’akayi musu masauki mamaki yake .parlour yayi shiru kamar yadda alhj tajudeeni da ajuwon sukayi sai dai idanunsu na aikin karewa falon kallo ne komai tsaf sannan kuma a tsaftacce a tsare ,ahankali suka fara jiyo kamshin dadaddan turare na kamfanin flower mai dadin kamshi a natse alhji tajudeeni ya waigo idanunshi zuwa dogon koridor dake gefensa da jaguwa idanunsa suka fara yin tozali cikin wando da rigar shan iska mai hannun singlet mai azabar kyau .” anatse ya cigaba da taku cikin isar nan nashi yayinda abokansa ke biye dashi kowannensu cikin kanana kaya kallonsa yake har sanda ya karaso ya samu guri ya zauna ya daura kafarsa daya akan daya yana girgiza wa haka ma abokansa banda anas suka yiwa kansu gurin zama eku ya karaso gabansa cike da girmamawa ya ajiye wayoyinsa akan hannun kujerar da yake zaune sannna ya koma cikin yan’uwansa suka tsaya rungume da hannunwansu akirji .” Shiru babu wanda yayi magana acikinsu hakan ya tabbatarwa alhji tajudeeni lallai yana da izar da aka fada masa yana daita ,kiran daya shigo wayoyinsa ne ya katse masa zance zucin da yake anas ne dan haka yayi hanzari ya daga dan tun safe bai ji sautin muryarsa ba kuma ya kirasa bai shiga ba “anas ina ka shiga ne nayita kiran wayarka bata shiga ?.” “subhallah ya fada wanda hakan ya janyo hankular sauran abokansa gbd suka tattara hankalinsu da natsuwarsu garesa “okay allah ya baka lafiya hope kasha magani? Okay shikenan sai ka shigo yana gama wayar ya katse ya kai hannu ya zaro bindiga akarkashin kujerar da yake zaune ya rike yana kallonta yana shafawa still bai ce komai ba .” da idanu yayiwa sky alamar ya kunna masa tv ya karasa da hanzari ya kunna ya dauko masa fear less mai sanyi ya ajiye akan karamin table ya janyo gabansa ya koma matsayarsa ya kame . Jaguwa ya gyara zama ya fuskanci tv yayi kamar bai san da zaman wasu halittun mutane agurin ba har lokacin da anas ya karaso cikin shiga ta kamala ya mika musu hannu d’aya bayan d’aya sannan ya samu guri kusa da jaguwa ya zauna suka kalli juna ya kai hannu ya shafa wuyansa yaji zafi sosai alamun baya jin dadi “kaji abinda naji kuwa ajikinka anas ?jikinka kamar garwashin wuta sky kawo masa magani ya sha dan da alamun bai sha ba”. Sky ya juya da sauri ya bar gurin “nan su jubi suka fahimci shine bashi da lafiya gbdynsu suka masa sannu ya amsa yana dafe kansa dake masa mugun sara sannan suka sake maida hankalinsu akan wayoyinsu yayinda alhji tajudeeni ya maida hankalinsa kacokan akansu duk ya qagu jaguwa bai masa mgn ba gbdy sai yaji ya munzanta agurin har yayi daya sanin zuwa ajuwon ya kai bakinsa daidai kunnensa yayi masa magana cikin rada “wannan daya shigo yanzu shine anas na hannun damarsa kai kawai ya gyada alamun ya fahimta .”sky ya dawo hannunsa rike da magani da ruwan roba ya mikawa anas cike da girmamawa anas ya mika hannunsa ya amsa yana masa godiya sannan ya sha, jaguwa ya sauke numfashi yana sake masa sannu idan bakaji sauki ba sai muje gurin sadiq ya duba min kai “inshaallahu ma zanji sauki daman rashin ban sha magani ba .” Gyaran murya alhj tajudeeni yayi yace “jaguwa kake ko wa kana kallon mutane amman kayi kamar baka san da zama na ba sai faman uzurin gabanka kake ?jaguwa bai dago ya kallesa ba yace “kar nayi uzurin gabana acikin gidana abun ikona? “ ka kuwa san ko waye zaune a gabanka ? sai lokacin jaguwa ya dan dago ya kallesa a wulakance kana yayi murmushin irin nasu na goggun yan duniya yace “waye kai !? “Ni kakewa wannan tambayar?idan baka sani ba shi wannan dake zaune shima bakasanshi ba ? “Eh! “ya fada kai tsaye yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa tare da kafesa da idanunshi. ganin yadda jaguwa ya hassala ya canza cikin kankanin lokaci ya dawo tamkar zaki yasa alhj tajudeeni ya sausauta muraya “ok shikenan daman ba wani abu bane ya kawoni sai akan maganar shigo min da magani “amman ai na fada ma wannan banzanyi ba …” “ni kuma kai nake son kayi ya karasa maganar yana dubansa tare da kwabe fuska alamun bai isa yakiyi ba “ to bazan yi ba ya fada atakaice sannan ya gyara zama ya jingina jikinsa da kujerar dayake zaune yayi crossing leg’s dinsa ya rungume hannunwansa duka akirji yana dubansu a kaskance. Alhj tajudeeni yayi shiru yana kallonsa yana nazarinsa kafin a hankali ya cigaba da magana “ hakika zillarka ta matukar burgeni sai dai ko bakayi wannan alqallar ba zamu samu wadan da zasuyi .” “bazai yiwu ba wannan aikin ni kadai ne zan iya duk kuma wanda zaka sa ka tabbatar da sai ya shiga hannun hukuma idan kuma bai shiga ba ni nan zan maka fashinsu na kaiwa hukuma “tô meye bako aciki yansanda? yansanda karnunka farautarmu né su din tamkar dabbobi ne agurin mu ,kowa yasan bukatarsu da burinsu kudi ne kuma akwai su ,idan bakasani ba bari kaji dukkanin wata alqalla da mukeyi acikin garin nan yansanda suna da kaso mai tsoka aciki dan haka ko da kai ko babu kai zamuyi abinda mukayi niyya kuma babu wanda ya isa ya hana wannan kayan shigowa su iso gareni”. ya karasa maganar yana kallon jaguwa a dage domin sake tabbatar masa da bai isa ya hana aiwatar da nufinsu ba “. “Lallai kun fargab da d’an zakin da bai shirya karawa da ku ba, babu shakka wannan niyyar taka bazai taba yiwuwa ba domin kuwa ina da yakinin allah bazai baku saa ba a duk lokacin da ubangiji ya baka wata kyakkyawa dama kayi amfani dashi gurin kyautatawa gobenka idan ba haka ba zaka riski gobenka a gurgunce ya karasa maganar a matukar fusace cikin yanayi na tashin hankali yana dukan hannun kujerar da yake zaune wani irin numfashi ya fesar mai zafi kana ya maida kansa jikin kujera ya kwantar tare da lumshe idanun shi “anas ya matso daf da jaguwa ya riko hannunsa cikin nashi yana cewa“Wannan shine tajudeeni din ? “Tajudeeni!?” Alhj tajudeeni ya maimaita sunansa da anas ya furta without respect yana dubansa ahankali Jaguwa ya gyada masa kai alamun eh ! “wa ya fada maka ana tankawa marayan dan kuwkuyo idan yana haushi ?sam ba’ayi sai dai abarshi yayi haushi iya yinsa a karshe zuciyarsa ta buga “ya fada yana juyowa tare da nuna alhji tajudeeni da dan yatsantsa alamun gargadi .” Shi kuwa alhji tajudeeni murmushin gefen baki yayi yana cewa “rayuwa tana cika muradai kala dabam dabam sai dai kuma ba kowa take yiwa haka ba dan wa……..“ “tashi ka bar nan sannan kar na sake ganinka bare karnunkanka idan ba haka ba za’a nemika kai dasu a rasa rasawa ta har abada dan haka maza mike tuni ajuwon ya mike tsaye jikinsa na rawa ya koma bakin kofa ya tsaya ya bar alhj tajudeeni zaune “ni kake yiwa kashedi ? “Isa ce kuma dole kayi dan haka mike karka tsaya cika baki a zuwan kai wani jan wuya ne alhalin bashi bane kayi kokari kayi aiki da bayanaina kafin alhalinka su nemeka su rasa ya bud’e baki zai sake yin mgn ya katse shi ta hanyar cewa “karkace komai domin maganarka tana hassalani maza tashi ka bar nan yayi mgnr a matukar fusace yna nuna masa hanyar fita da dan yatsansa.” “Babu shakka izarka ce zatayi silar karshenka kai da alhalinka ya fada yana gyara zamansa,” kaci duniyarka da tsinke na wani lokaci yana gama fadar haka ya mike a hanzarce zai wuce har yayi taku uku yaji an tsarke masa kafafu da tsarka cak yaja ya tsaya qirjinsa na wani irin dokawa da matsanancin karfi shi kuwa ajuwon sauran kadan dariya ta subuce masa ganin yadda mai gidansa ya diririce sai dai yayi sauri ya danneta domin shi kansa ba tsira zaiyi ba idan wani abu ya samesa “kamar yadda ka kasance hatsabibi haka muma muka kasance sai dai mu hatsabibancinmu na kyautatawa alumma ne bana son rai ba ,kafin kayi silar karshensa ka fara ta kaina amman shi kam yafi karfinka domin kuwa yana da karfin da zai tarwatsaka duk kuma inda ka shiga acikin duniya sai ya tabbatar dana nemoka ya shekeka da hanunsa yana gama maganr ya saki sarkar ta zube kasa agigice alhj tajudeeni yabi sarkar da kallo cike da mamaki zuciyarsa na karkarwa .” A hankali anas ya tako ya tsaya a gabansa da sauri yaja baya qirjinsa na dokawa da matsanancin karfin gaske “tsawon shekaru ina rike da bindiga ban taba sheke kowa ba idan baka bi rayuwarka a sannu ba zan fara ta kanka domin shine sakamakon ka. “ko kuma ni in ratayesa ba ya mutu adalcin da zan iya masa kenan yaji wata muryar daga bayansa agigice ya juya bayansa cikin mutun ukun dake zaune ne tsaye abayansa yana masa mazurai hannunsa rike da bindiga “idan kuma zaka iya ganin bayansa to kayi idan ba haka ba ka binne abinda ke ranka domin kuwa bazaka iya ja damu ba ka bar takamar banza ka tsaya matsayinka ko kuma ka tsaya anan na har abada inji cewar jabir “. “babu amfanin iri irinku da ba’a amfana daku a kasarku sannan baku da adalci da kishin kasarku mutuwa ce tafi dacewa da kai domin kai kadai duniya ke son ganin mutuwarka dan haka ka kula da rayuwarka kamil ya karasa maganar yana daura masa bakin bindiga a daidai saitin qirjinsa inda kadan ya rage zuciyar alhji tajudeeni bata buga ba dan firgici.” gbdy suka zagayesa suka sakashi a tsakiya jikinsa banda tsuma babu abinda yake wani gumi ya shiga tsatsafo masa a goshinsa da kan hancinsa “lallai yau ya dauko ruwan dafa kansa sannan ya hadu da gamonsa bai taba cin karo da rudani da firgici irin wannnan ba ,yau tazo masa da rikincin da bai taba tsintar kanshi aciki ba, iya girmansa daya samu karfin iko bai taba cin karo da tsagiran tantira irinsu ba sai yau . “Ina karfin ikon naka yake? “ashe baka da ikon komai da karfi ka sanyo kafafunka cikin gidana? kamar yadda kake ganin kana da kwakwaluwa da baseera kashe wanda baka so,ko halaka wanda baka so ,ko batar da wanda baka son gani kasani tamu ta zarta naka ,idan kuma ka tsaya akan cewar karfin ikon da kake dashi zai kareka akoina to kayi babban kuskure domin zaka kasance mai yawon shiga rudani kuma babu abinda karfin ikon naka zai maka kamar yadda kake gani a yanzu saboda an fika da kaifin baseera .” “Idan kuma da zuciyarka kawai ka dogara kasani nasararka ragaggiya ce saboda ita zuciya abinda yayi mata dadi kawai take aiyanawa a yanzu ma zan iya kasheka waye zai sani ? jaguwa ya tambayesa yana goge bakin bindigarsa tare da yi masa kallon kaskanci alhj tajudeeni yayi shiru jikinsa na wani irin karkarwa “Kasani mutane ire irenku basa amfanar da kansu da komai agaban irinmu idan kaje ka tambayi amininka zai maka qarin bayani akaina yanzu yanzu ka kama hanya ka fice min da gani ban san ganinka jeka…” ya fada tare da juyawa ya nufi ciki gbdy duk suka dare suka barshi tsaye cike da tsananin tashin hankali ya juya ya soma tafiya da kyar zuciyarsa na tafarfasa “. da sauri ajuwon ya biyo bayansa har suka kai bakin get ,bai tsaya jiran a bude masa murfin kofa ba ya bude ya shiga ya zauna yana huci .” kwalkwaluwarsa ta toshe kansa ya cunkushe ya dinga zurfafa tunaninsa duk abinda suka fada babu wanda yafi tsaya masa a zuciya kamar ta mutumin da yaji ajuwon yace shine anas dashi kanshi jaguwa maganganunsu sunfi cakar masa zuciya da kwakwaluwa, ya rufe idanunshi ya jingina bayansa yana jujuya maganganunsu yana yin filla filla dasu yana neman wa kansa abinda zai musu ya halakasu “sam sam bazan barsu ba ,bazasu sha a banza ba ,sai na gina musu wani rami da zasu afka aciki amman bazan barsu ba har sai naga bayansu daya bayan daya har ya karasa office da wannan tunani ya karasa zuciyarsa kamar zata buga“. Bayan tafiyar alhji tajudeeni jaguwa ya sauya kaya ya zauna ya janyo pillow ya rungume a qirjinsa yana nazarin maganar alhj tajudeeni yana son yatantance tabbacin abinda zai iya yi acikin maganganunsa wani bangaren na zuciyarsa yaji ya yarda alhji tajudeeni zai iya yin wani abu domin yaga bayansu yayinda wani zuciyar ke karfafa masa gwiwar cewar babu abinda zai yi nan take yayi accept da maganar kyakkyawar zuciyarsa babu abinda zai yi .” A natse anas ya turo kofar dakinsa ya shigo bai san ya shigo sai da ya dafashi sannan ya waigo yana sauke numfashi “karka takura kanka da tunani fa bazai iya komai ba zuciyarsa zataita tunanin abinda zai yi mana amman bazai iya komai ba ,wannnan gaskiy ne bazai iya ba amman duk da haka zamu sa hankalinmu akanshi shiyasa kullum da kake cewa mu ajiye makamammu nake cewa da kai aa nasan gaskiya kake fada min amman a yanzu bazan yarda da ita ba “ ya kamata ka yarda mu bari zan yi iyakar kokarina mu canza gbdynmu kuma inshaallahu zanyi nasara “ka kasa fahimtata ne anas barin wannan aiki yana da matukar hatsari sai muyi matukar shiri wanda bazai ruguje mana ba sannan ma idan zamu bari ya karasa mgnr yana cewa “ ya kake jin kan naka yanzu? ya fad’a ta hnayar katse maganar gbdy “har cikin kwayar idanuna nake ji ciwon kan amman maganr wancan banzar mutumin tasa na nemi ciwon kan na rasa jaguwa yayi murmushin gefen baki yana kokarin bude baki yaji ana knowking din kofa yasan cikin yaransa ne ya bada umarnin shigowa eku ya shigo rike da wayoyinsa daya na ringing aciki . ya mika masa wacce take ringing din ya amsa yana dubawa number ya gani babu suna yana yawo akan screen din wayar shi kuma eku ya juya ya fice daga dakin ya dafe kanshi batare daya daga wayar ba anas ya matso kusa dashi “ka daga mana ko kiran ba mai mahimanci bane ? “number babu suna ! ya fad’a yana lumshe ido knowking suka sake ji anas yace “waye ? “Nice ! Da saurin ya bude idanunshi sakamakon jin sautin muryarta ya kalli anas shima din kallonsa yake “na fad’a mata karta sake zuwa gidan nan me kuma ya kawota ?“Oho ai ka hadu da gamonka dan wannan yarinyar wallahi bazata koro ba kamar sauran matan daka saba kora ,ta zame maka karfen kafa mutu ka raba ya fad’a yana masa dariya kafin yayi wani hanzari har ta murda handle din kofar ta shigo ta tsaya tana dubansa da lulu eye’s dinta sanye take cikin doguwar rigar abaya yellow wanda akayiwa ado da flower ‘s baki haka yar cikinta baki ne ,hand bag da takalmi har ma da agogon dake daure a tsintsiyar hannunta baki ne tayi kyau matuka gbdy kamshin turarenta ya hade danashi ya gauraye dakin kamar ya tashi ya sureta yayi bedroom dinsa daita.” kallonsa ta cigaba da yi wanda ya rigada ya saba da irin wannan kallon nata in dai tana tare dashi tô fa dukkanin idanunta na kanshi ya fahimci kallonsa ba qaramin jefata cikin nishadi yake ba . bai damu da yadda ta tsare shi da idanunta ba saboda hasalima jin dadin hakan yake dan yana sa shi jin farinciki ,yanzu ma hakan ce ta kasance domin kuwa ya nemi dukkanin damuwarsa ya rasa .” Anas ya kallesa ya girgiza kai yana dubansa dan yasan babu macen data isa ya tsaya yana kallonta haka sai ita data cire tuta .” ya mike tsam zai fita daga dakin sai lokacin tanwer ta dauke idanunta akan jaguwa ta maida kanshi “anas ina yini ? “Lafiya lau tanwer ya kwana biyu ? “Lafiya gsky mun jima bamu ga juna ba tun a asibiti fa gashi har na warke “ ,alhamdulillah mun godewa allah dan da wani abu ya sameki ban san yadda wannan abokin nawa zai yi react ba ina ganin ma zare mana zai yi yayi maganr cikin zolaya yana murmushi yana kallon jaguwa murmushi tayi “ai sai yana sona ne zai zare muku inda wani abu ya faru dani “kinga ni nayi waje bazaa yi tone tone dani ba ya sa kai ya fice daga dakin ya rufo musu kofa .” Ta karasa ta zauna gefensa tana riko hannunsa cikin nata ta fara massaging a hankali ya kalleta a sukwane sunyi mugun daf da juna dan tana kara motsa jikinta sai dai tayi masauki ajikinsa.” ya zare hannunsa cikin nata ya mike daga kusa daita yana cewa “me ya kawoki?.”ya furta cikin wani irin salo dake kashe mata garkuwa jiki sannan ya karasa inda karamin fridge dinsa yake ya bude ya dauki goran ruwan roba mai sanyi yana kokarin juyowa sukayi karo daita tayi baya zata fadi bai san sanda yayi wurgi da goran hannunsa yayi kokarin tarota zuwa jikinsa amman ina tuni har hannunta ya tokare kasa zuciyarta na rawa ta saki qara mara sauti ya zagaye kugunta da hannunsa daya ya mikar daita tsaye ta makalesa tsam ajikinta tana sauke numfashi . “ki dinga bi a hankali kada kijiwa kanki ciwo kijawa mumy da dady hasara ya fada hucin numfashinsa ya sauka a wuyanta wanda ya haddasawa tsigar jikinta mikewa kuma bugawar da zuciyarta keyi ya qaru zuciyarta ta sake nitso a shaukin soyayyarsa “muga hannun ,allah yasa bakiji ciwo ba ?taji ya fada bata ankara ba taji ya kamo hannun ya sanya cikin nashi ya soma murzawa a hankali .” duk wata kafa dake dauke da gashi ajikinta sai da suka mike muryarta cike shaukinsa tace banji ciwo ba fa”. kamar wanda ta farka a mafarki yaji sautin muryarta dan bai ma san susucewar da yayi akanta ba .”nan take ya dawo haiyacinsa ya zareta ajikinsa yana tsotsa keya sannan ya dauki goran ruwan daya yi wurgi dashi ya bude ya kafa a bakinsa shiru tayi tana dubansa har ya sha mai isarsa ya ajiye sauran yana cewa “ya kamata kiyi abinda ya kawoki ki wuce “shiru tayi tana dubansa yanayinta da alamun basu ji dadin furucinsa ba kusan minti shabiyar suna tsaye babu wanda ya cewa dan’ uwansa uffan jaguwa yayi jarumtar magana “Ina da babban lokaci zan iya wucewa ? ya fada tare da juyawa ya fara daga kafafunsa naunayen ajiyar zuciyata sauke da karfi .“ina da magana ta karshe da nake son nayi da kai shine ma dalilin zuwana “menene ? .” yayi mgnr hade da juyowa ya fuskanceta qirjinsa na wani irin bugawa da matsanancin karfi tayi taku biyu ta dawo gabansa suna fuskantar juna har suna iya jiyo bugun zuciyar juna “nasan wani abu tattare da kai wanda babu wanda ya sani “menene shi ?.” Ya gyara tsayuwarsa ya rungume hannuwansa duka a faffadan qirjinsa yana kallon kwayar idanunta . “Wannan fuskar taka da bata daukar raini itace hoton da kowani jami’in tsaro yake nema amatsayin azzalumin dan fashi wanda bashi da tausayi amman ta ciki sam ba haka kake ba kai din me tsananin tausayi ne da kirki tattare da nuna kulawa da…….”“Tanwer….”! “Dakata na fahimci haka ne a yanzu da kuma ranar da mota ta bugeni ka taimaka min an sani mota ka rike kaina da hannunwanka duka cike da tausayawa kana kokarin tare jinin dake zu…” “Tanwer bake ba ko dawa hakan ta faru haka zanyi .”nan take yanayinta ya sauya idanunta suka ciko da ruwan hawaye “amman me yasa sauran mutane banga hawaye a idanunsu ba sai kai ? Shiru yayi tare da kawar da kanshi yana kallon wani gefe “na shiga wani hali alokacin danaga wannan abu a hankali ahankali sai na daina ganin komai amman na tabbatar alokacin ban mutu ba zuciyata tana cike da Kwarin gwiwa bud’e idanuna domin kawai ta ganka.”ta karashe mgnr ta juyo da fuskarsa gareta tai shiru tana kallonsa cike da tsananin qaunarsa mara misaltuwa ,shi din ma ita yake kallo cike da tausayawa da soyayyarta .“adnan !” ta kira sunansa bai amsa ba ya ware idanunshi sosai akanta tasan tunda yayi haka ba amsawa zaiyi ba dan haka ta cigaba da maganarta “har yanzu zuciyata ta kasa hakura da kai ina sonka adnan.”Kallonta ya cigaba da yi yana jin yadda soyayyarta ke nukurkusan jikinsa tana bin jijiyon da duk wani abu dake aiki ajikinsa“. Ya numfasa kana ya motsa lip’s dinsa “ya kamata ki fahimci wani abu nayi tsanmanin kin fahimci maganata a ranar da muka hadu da dad dinki a hospital na fada miki ke yanzu matsayin kanwa ce agareni ki daukieni matsayin yayanki ,ban taba furta miki ina sonki ba koda sau daya ne , nayi tunanin mu abokai ne a yanzu me yasa sai muyita dogon bayani akan halakarmu ?” “Kada ki dauka duk abinda nake miki a matsayin soyayya ne tausayawa ne kawai wani mugun kallo tayi masa a karshe kuma tayi murmushin yake wanda yafi kuka ciwo “sau nawa kake son nayi maka baraza da hawayen idanuna adnan ?”. “So kake a yayinda ruwan sama ya sauka ka ganni aciki yana dukana ina rokonka ina kuka akanka sannan zaka fahimci abinda nake son kamin na taba ce maka muyi abota?”.Ko na taba rike hannunka a matsayin muyi abota ?”. “Duk abinda na aikata nayi ne bisa ina sonka a karo na sau babu adadi na mallaka maka kaina kayi yadda kake so dani ba dan komai ba sai dan son da nake maka , “wallahi abinda nake ji akanka na gaske ne ,” kallonta ya cigaba da yi gabansa na faduwa da matsanancin karfin gaske . “Ban taba tmbayarka abinda kake ji akaina ba ,ban taba tambayar ka kana sona ba ko baka sona ba ni dai abinda nasani shine ina sonka kuma zan cigaba da sonka har karshen numfashinsa .”Ta karasa maganr tana danne kukanta “adnan ahmed nasan bazan samu amsa abinda nake son jin daga bakinka ba ni zan wuce ta juya ta soma tafiya har tayi taku biyu ya riko tafin hannunt ckin nashi yana murzawa a hankali ,” bata juyo ba adalin hawayenta dake zuba “ Jinin jikinsa ke gudu fiyye da kaida shi kansa yasan baya kyauta mata amman shi yana da dalilinsa domin kuwa duk runtsi yasan iyayenta bazasu yarda su bashi ita ba shiyasa ma yake son maida soyayyar da suke wa juna zuwa abota ko hakan zai sa zuciyarsu ta samu sausauci “Ka sakar min hannu ta fada muryarta a raunane “ki kwace idan kina da karfi yasa dayan hannunsa yana shafa hannunta cikin karfin hali ta fixge hannunta daga rikon da yayi mata kuka ya kwace mata sosai ta durkusa kasa tana rera kuka cikin matsanancin bakinciki yanzu yayi mata adalci Kenan daya dauke soyayyarta a matsayin abota? jin ya ‘bata yasa ta mike da sauri ta soma tafiya da niyyar barin dakin amman ina cikin zafin mana caraf ya kamo faffadan kugunta daya wadatu da mazaunai wanda suka dan bayyana saboda rigar dake jikinta tabi jikinta ta kwanta sosai taku ta kara cike da jin haushi ta sake rage tazarar dake tsakaninsu ya lumshe rikitattun idanunshi ya jawota jikinsa ya rungumeta tsam cikin shaukin qaunarta .” a hankali ya kai bakinta daidai saitin kunneta yana hura mata iskan bakinsa my sweetheart my life ina matukar ji dake tanwer idan ban mallakeki ba dole na kare rayuwata a wahalacce“. ya fada acikin zuciyarsa yana sakar mata numfashinsa wanda ya sake haddasawa tsigar jikinta mikewa jin tana shiga wani yanayi yasa ta fara kicin kicin kwacewa amman ina ta kasa dan bakaramin runguma yayi mata ba har mayafin abayar data nade kanta dashi ya zame “tanwer! Ya kira sunanta bata amsa ba dan gbdy ta kasa kwakkwaran motsi “please ki daina kukan nan but kema sau nawa zan fada miki soyayya har ta kai mu ga aure ba abu ne mai sauki ba ?ya fada yana shafa sumar kanta zuwa gadon bayanta bazan iya abinda kike so ba ,banason a dalilina wani abu ya sameki adduata da fatana ki samu miji wanda yafi adnan ki aura dan har abada bazan iya fuskatar mahaifinki da batun ya aura min ke ba .” yana magana yana shafa duk inda yaci karo dashi a sansar jikinta “ki bar rayuwar adnan please kiyi rayuwarki da wani babu shi ” “Bazan iya ba allah ne ya jarabeni da sonka ina maka son da idan babu kai acikin rayuwata zan kare ne cikin garari da tashin hankali .”murmushin gefe baki yayi “na gode da hallacin soyayyar da kika min , na gode sosai kuma nasan qaunace tasa kika dinga mallaka min kanki ,na gode na gode ya kamata kiyi haramar tafiya nima fita zanyi ya riko hannunta suka fara tafiya taja ta tsaya ya juyo yana tsareta da rikitattun idanunshi ta fixge hannunta ta saka masa kuka ya kalleta fuskarsa da alamun tambaya “babu inda zani muddin baka fada min cewar zaka aureni ba “. yanayinta ya fahimtar dashi har cikin zuciyarta abinda take nufi gsky ne ransa yayi mugun baci ganin ta kasa fahimtarsa “bar nan yanzu ya fad’a yana cizan lip’s dinsa “am not going anywhere ina nan har sai nasan matsayina acikin zuciyarka “me yasa kike da taurin kai ? ya tmbyeta yana furzar da iska mai zafi “babu wani taurin kai gskiya da ka boye a zuciyarka nake son sani zaka aure ni yes or no simpl “to bazan aureki ba dan haka karki sake zuwa inda nake”. yana gama fadar hk yaja hannunta suka fito daga dakin zuwa falo ya iske anas zaune yana jiransa “muje ko !”. yayi gaba rike tsintsiyar hannunta bai tsaya koina daita ba sai a inda tayi parking din motarta yana tsaye ta shiga har motarta ta fice daga haraban gidan yana tsaye yana kallonta ya lumshe idanunsa lokaci daya kuma ya budesu “oh my goodness god ya furta a can kasa ransa ta yadda idan ba bakinsa ka kalla ba zaka fahimci abinda yace ba murmushi ya dan subuce masa “kai tanwer ba dai rigima da taurin kai ba dan ma allah yasa ta same sa tsayayyaye da karfa karfa zatai masa ta mallakesa ta karfin tsiya ,sam ya manta da yace anas ya biyosa sai da yaji yana cewa “majnun ina zamu ka tasoni? Bai ce uffan ba ya nufi gurin motar anas suka shiga suka bar gidan kai tsaye hanyar da zata kaisu gidan malam mudi yace su nufa .” tanwer kuwa gida ta nufa ranta a dagule ji take kamar ta kashe kanta ta huta saboda muguwar tsanar da jaguwa yayi mata abinda batasani ba shi kansa yana mutuwar sonta fiyye da soyayyarta da take masa shi dakiya ya fita da kuma ganin tunda ba samun aurenta zaiyi ba meye amfanin batawa kansa lokaci da zai yi.” A falonsu ta zube tana kuka tana cika tana batsewa mumy ta fito daga kitchen tana dubanta sai data gama nazarinta sannan tace”lafiya Tanwer? hawaye tanwer ta goge tace “gaskiya mumy na gaji da wannan rayuwar dame zanji mumy adnan yaki amincewa da soyayya duk akan tsoron abinda zai faru ,dukkanin alamamomi sun nuna min yana son auren amman yana gudun ya afka soyayyata kuki amincewa da aurenmu me yasa mumy ?“Sau daya kawai mumy ku bani abinda nake so nayi muku alkwarin da yarda allah zan canza adnan wallahi zan kashe kaina kowa ya huta idan baku amince ba ta karashe mgnr tana kuka .” Numfashi mumy ta sauke cikin rarrashi tace “haba mamana ki daina furta wannan kalmar karki manta duk mutumin daya kashe kansa ya mutu kafuri dan haka kar na sake jin kin furta zaki kashe kanki ke kadai fa garemu shi fa wata killa suna dayawa agurin iyayensa ita soyayya tana bukatar juria da hakuri tare da dakiyar zuciya ,adnan duk ya fiki ita shiyasa yake walahar dake ,kema ki gwada hakan zaki ga yadda komai zai sauya miki .” Ajiyar zuciya tanwer ta sauke tace”haka ne mumy nasan yana da dakiya sosai amman ni nayi kokarin nayi hakan na kasa Kiyi min addua mumy ko zan samu sausauci mumy ta zauna gefenta ta dinga tausarta tana bata baki amman tanwer taki sakin ranta ta mike ta shige dakinta ta zube akan gado ta rushe da wani kuka mai ban tausayi “. ****** Tafiya su jaguwa suke acikin mota suna maganar tanwer “damuwar tanwer ta fara damuna anas na gaji da kuncin da take ciki duk akaina ta hana kanta kwanciyar hanakli nima ta hanani kullum tana cikin damuwa bata walwala wallahi tana mugun bani tausayi duk wani burinta akaina ne amman na gaza samar mata farinciki da kawar da damuwarta “.ya dai kamata ka rungume qaddarar rayuwarka adnan,kayi tuanani mai kyau tana sonka kuma da gskya domin kuwa zata iya sadaukar da rayuwarta a irin son da take maka da wannan hirar suka isa gidan mlm mudi inda suka iske malam mudi tare da matarsa zaune a falo sukai sallama sannnan suka karasa shiga cikin babban falon . mlm mudi suka hada baki da matarsa suka amsa sallamarsu jaguwa cike da sakin fuska .” A tare jaguwa da anas suka zauna akan kujera suna gaishe da malam mudi da matarsa mama usaina, suka amsa “anas ya amarya fatan tana lafiya?“Tana lafiya mama tana gaishe ki idan an kwana biyu zan kawo miki ita inshaallahu tayi miki yini ,ai kuwa da ka kyauta ta mike sanye cikin doguwar riga ta shiga kitchen ta bude fridge ta dauko drinks mai sanyi da cup guda uku ta dawo ta ajiye akan center table ta tsiyaya drinks ako wani cup ta fara mikawa anas “mai mata zan fara bawa tayi mgnr cike da zolaya sannan ta mikawa jaguwa anas yayi murmushi “ai dai kagani ko aure akoina daraja garesa ka kokarta kayi ko ka samu wannan darajar jaguwa ya watsa masa harara “dan malam ka rufewa mutane baki kai ma yaushe ka tashi a matsayina?”koma dai menene dai na fika tunda nayi ko ba haka ba ?mama usaina tai murmushi irin nasu na manya ta karasa gaban mlm mudi ta mika masa nasa drinks tana cewa “gsky haka ne kai ma dai adnan ya dace ka ajiye iyali haka”. shiru yayi bai ce mata komai ba haka zalika bai kai cup din bakinsa ba tunanin maganar daya fadawa tanwer ta shiga dawo masa “bazan aureki ba dan haka karki sake zuwa inda nake “mama usaina ta matso kusa dashi ta tsaya ina ma zai amince data bashi auren diyarta fatima “ai yaki ne akwai diyar minister of health dake mutuwar sonshi ai kamar kwanaki na fada miki to har yanzu yaki bata hadin kai sai yawo yake da hankalinta ita kuma kamar mayya taki hakura dashi yanzu kafin mu baro gida sai data zo amman wallahi da kuka suka rabu .” “Ba laifinta bane anas ,shi haka so yake idan kana son abu baka iya hakura dashi sai idan wahala kagani kasan ance wahala kadai ke isar mai rai ,wasu fa duk wahalar da zasu a sha soyayya basa iya hakura sai idan namiji ne yayi musu jan ido ya fito a mutun sak ya fada musu baya sonsu sannan su hakura . “Mama ai ni na furta mata bazan aurenta ba to me yasa taki rabuwa dani ?yyi mgnr Kmr zaiyi kuka ta zauna kusa dashi “kai me yasa bazaka aureta ba ?karka manta matsayinta zai iya taimaka maka . “Bani da kwarin gwiwa ne mama , bazan iya auren diyar kowa ba da irin rayuwar da muke ,kai yanzu ka gwamaci ka auri aikinka? “Amman mama gabadaya soyayya bata lokaci ne saboda ni ina jin haka ajikina ,gaskiya gbdy kai matsoraci ne tsoro kake ji kana jin tsoron wani ya shigo rayuwarka domin ka rayu tare dashi wannan tsoro ne ka fahimta ba jarumta bane .” Shiru yayi yana tunani tun daga ranar da suka hadu da tanwer har zuwa ranar daya satota har zuwa moment din da sukayi spent “ka furta abinda yake ranka idan kuma kasan baka sonta kana iya mata abinda zai sa ta rabu da kai amman idan har kana sonta sosai to ka hanzarta furta mata tun kafin ta gayyaceka daurin aurenta .” tana gama fadar haka ta mike ta juya ta shige ciki ta barsu domin su gana da mijinta murmushi mlm mudi yayi yace “yana da kyau ka dauki shawarta masu irin wannan alqallar suna ajiye iyali koda ta baci ba fata muke ba babu ruwan iyalinka aciki daga wannan maganar suka shiga wata inda jaguwa ya zayyanowa mlm mudi abinda ya faru a wannin da suka gabata a tsakaninsa da alhj tajudeeni yanzu me ya kamata muyi ?”. “Zamu fara aiki cikin satin nan duk wasu masu alqallar muyagun kwayoyi zamu farmakesu mu kwace sannan mu dankasu ga hukuma inji cewar anas “aikin kam zamu fara amman damkasu hannun hukuma bai taso ba dan duk bakinsu daya ne tunda akwai kudi daake cire musu duk karshen wata ,za dai mu kamasu mu hukuntasu mu dauki vedio mu bawa yanjarida sannan mu yada.” “Haka ma yayi daidai amman ya zaayi a karbi killo arbain din da zai shigo hannun alhji tajudeeni ?zan dana masa tarko ,zan tura masa wasu ta karkashin kasa suje suyi aikin yanzu da idanunshi suke a rufe bazai kawo komai aransa ba zai nuna isarsa tunda nace babu wanda zai yi sai kaga yana samun wadan zasuyi da gudu zai yi amanna shima da zarar tarkona ya kamashi zamu yadasa a duniya,duniya tasan ko su waye ,idan duniya ta sani alumma zatai caaaa akan maganar anan kuma karfi da ikon fada aji bazai yi musu amfani ba Kaga dole gwanati ta shiga ciki lamarin tasa a gurfanar dasu a gaban kotu “gsky kai din mai basera ne sun dan jima suna tauraunawa anan sukayi magrib wanda a daidai wannan lokacin tanwer na can tayi kuka kamar ranta zai fita har idanunta sun kumbura ganin lokacin sallah na wucewa ta tashi ta shiga bayinta tayi alwalar tay sallar magrib domin an idar da sallah a massalaci cikin unguwarsu bata jima ba aka tada ishai tare da matsalacin unguwar sukai , ta jero addua ta shafa ta koma ta kwanta lamo tana tunanin rayuwarta ko ta abinci batayi ba hankalinta sosai atashe yake . Sai da su jaguwa sukai sallahr ishai aka kawo musu abinci mai rai da lafiya anas bai ci ba dan yasan madam dinsa ta girma masa lafiyayyen abinci jaguwa ne kawai yaci byn jaguwa ya gama ci suka masu sallama suka wuce .” Da misalin karfe takwas na dare hally na zaune a falo su jaguwa suka shigo tun daga baradan da zata kawosu cikin ainihin falon gidan take jiyo hirarsu har da yar dariya amman suna shigowa duk sukayi shiru sai sallama da suka hada baki sukayi ta amsa cikin kulawa sannan ta tsugunna ta gaishe da jaguwa ya amsa cikin kulawa “sannu auta ya kuma kikaji da zaman kadaici.?” Ta saki ranta tana mugun qaunar yayanta sosai jikinta ne ya bata Ana’s ita yake kallo dan hk ta sunkuyar da kanta murmushi yayi yace “kinata jiran dawowata ko?”Ya fada cikin zolayarahi ta fahimcesa daren da yayi yake son kare kanshi duk kuma da yasan babu wani mataki da zata dauka tace “tunda dai kana lafiya ai shikenan ya zauna kusa daita yana murmushi “na raka yayanki ne wata yar unguwa har zai wuce gida nace yazo yayi miki bayani domin ban taba yi dare kamar haka ba nasan hakan kuma bazai miki dádi ba shiyasa nace lallai yazo ya zamar min sheida .” Ta kawar da kanta Ana’s kenan ai ko zan fara daukr zafi akan haka ba yanzu ba a fili kuwa murmushi tayi tace “kada ka damu nasan bazakayi dare dan son ranka ba “.Jaguwa ya ji dadin yadda tayi yace “tô ni bari na wuce gida sai ka fito gobe kenan?” Ana’s ya dan zamo daga kan kujerar da yake zaune ya fuskanceta sosai “tô shikenan sai gobe amman karka manta da shawarar mama usaina ya fice yana cewa “Au bama rakiya lallai anas ?bai bashi amsa ba ganin ya rigada ya fice ya dan juyo sosai ya dube hally dake kan kujera daya da suke zaune kuma ta zaman mutun daya suna manne da juna kallon da yake mata duk da kanta a kasa yake tana jin fitar numfashinsa gbdy ta kasa sakewa tana murza yatsun hannunta ya kamo hannuwanta ya saka acikin nashi a hankali ya furta “halima da gaske kuwa kina min irin son da nake miki ?”. Tayi shiru tana juya maganar “ina miki so fiyye da wanda yayanki yake miki “ya zai hada son da yake mata da wanda danuwanta yake mata da suka fito ciki daya idan kuwa har haka ne to bakaramin soyayya yake mata ba ta kuma san tunda ya fadi haka shine hakikanin gaskiyars mussaman ta fahimci abinda ya fad’a din shine acikin ranshi , ta dubeshi tana son ya sakar mata hannunta da yake faman aikin murzawa domin murzasu da yake yana sakar mata wani irin kasala da shock acikin jikinta ta dan kawar da hannunta dan tsaidashi ya dago habarta ya kalli cikin kwayar idanunta “ina sauraronki kina sona Ko bakya sona ?“Ina maka so daidai da irin wanda nakewa yayana “tana yin shiru a ya sakar mata hannu ya tashi daga inda yake ya nufi dining table bai mata umarnin suci abinci tare ba kamar yadda suke akwakin da sukayi tare”. ya hau cin abinsa shi kadai zuciyarsa na masa zafi hakan kuma bai dago ya kalleta ba gbdy sai kuma taji rashin dadi acikin zuciyarta bata san me yake son tayi masa ba wanda zai faranta masa ranshi ba ,babu abinda yafi daga mishi hankali kamr yaddda bata bashi amsar tambayr farko da yayi mata ba , ai ita a tunaninta ko bata bashi amsa ba zuwa yanzu ya kamata ya fahimci tana son shi ta tashi ta isa garesa “Lafiya ko kace dani muci abincin tare ko nayi laifi ne?”. Ya dan gyara zamansa “bismillah zauna mana ,ai gani nayi na kai wani lokaci banyi tsamanin bakici ba yanayin da yayi mgnr acikin ranta tasan akwai wani abu aranshi ta zauna tasa spoon ta fara yafitar abincin domin daman ba wani damunta abincin yayi ba tana ci tana kallonsa kamar yadda yasaba dauko magana ko satar kallonta sam yau bai yi ba abincinsa kawai yake ci ta dan ji babu dadi tace “wai duk akan ban baka amsar irin son da nake maka bane shine kake fushi dani? Bai dago ya kalleta ba ya cigaba da cin abincin da yake “kayi hakuri amman kasan dai zuwa yanzu ina jin wani abu akanka koda kuwa ban furta maka ba ” ya mike tsaye “na shiga ciki ya kamata ki samu kici abinci sosai sannan kije ki kwanta ta bishi da kallo har ya shige cikin daki ta kasa cin abinci sosai tunani take to wai ya zata mishi ? ta yaya zan faranta masa ta tashi itama ta hada kan kayan abincin ta shiga dakin daya shiga yana kwance akan gado yaja bargo amman idanunshi biyu ganinta yasa ya rufe idanunshi bathroom ta shiga ta wanke hannu tare da yin abinda ya kamata sannan ta dawo dakin ta kashe fitila ta haye gadon ta kwanta taja nata bargon taji bai lalubota kamar kullum daya saba janyota ya manta ajikinsa ya rufeta da faffadan qirjinsa ba sai ma sautin muryarsa taji “ina tsamanin bai kamata mu kwana guri daya ba tunda matsayina guda dana yayanki.”?Tayi shiru har yaje karshe maganarsa bata kulashi ba tayi kamr bata ji abinda ya fad’aba. bai kuma maimata wa ba shima sai yanzu ta gane manufarshi tayi murmushi kawai tayi addua bacci ya dauketa da asuba ma kowa ta kanshi yayi babu wanda ya tashi wani bai tasheba kamar yadda ya saba sai dai bai jima da tashi ba ta farka .” Tun safe da tanwer ta tashi tayi sallah bata fito ba tana kwance a dakinta wani irin faduwa gaba ke shigarta a duk sanda zuciyarta ta hasko mata fuskar masoyinta , jikinta sai rawa yake a haka ta wuni har dare mumy ta shigo dakin yafi sau biyar tana rarrashinta dan ita yanzu tausayi take bata babu yadda batayi daita akan ta fito ko abinci taci amman taki sai kuka take haka mumy ta hakura ta fito ta koma dakinta tayi tagumi cike da zullumi da tunanin madafar dafawa ita .” zuciyarta tanwer ta dinga raya mata ta tashi taje ta samu dad dinta da kanta domin ta fad’a masa matsalolin da zata shiga idan yaki amincewa da aurenta da adnan ,dad dinki zai iya yarda idan kika fada masa da kanki ,wata zuciyar tace bazai biyewa son zuciyarki ya daukeki ya bawa dan fashi ba kawai dan son cika miki burin ki , yayinda wata zuciyar ta karfafa mata gwiwar zai amince tsam ta mike ta fice daga dakinta falon yayi shiru babu karar komai sai na na’urar A.C dake aiki sai kuma kukan tsuntsayen da suke shawagi a sararin lambun dake kusa da falon. Turus tayi ganin dad dinta zaune akan kujera shi kadai ya zuba mata idanu ya daga kai ya kalli agogo karfe goma na dare da mintuna sun wuce ya mayar da kallonsa gareta “mamana zo ki zauna ya fad’a yana mata murmushi , a hankali tanwer ta isa ta zube kasa daf da kafafunsa ta sunkuyar da kanta kasa tana tsiyayayr da hawaye “banga alamun kin ci abinci ba?” “Bana jin zan iya cin abinci dady radadin dake cikin zuciyata magance shi shine abincina da ruwan shana , muddin ina cikin halin da nake ciki yanzu dady bana tunanin zan dangwama rayuwa kamar kowa kuma cikin koshin lafiya bana ma tsammanin zan shige wasu wa’adi batare dana koma ga ubangijina ba dady ka taimakeni..” Tai shiru kuka ya kwace mata “Tanwer har kullum ina tunatar dake matsayinki sannnan da halin balain da zaki shiga idan kika bari aure ya shiga tsakaninki da wannnan yaron ,aurenki dashi nakasu ne a rayuwarki, zai gurgunta miki rayuwa da mummunar qaddara, kullum kuma kina cikin tashin hankali da faduwar gaba , ina son kiyi duba da makomarsa shi fa ba kamar kowa bane sai dan fashi mai barna , ina hasko miki mummunar rayuwar da zakiyi idan kika aure shi karki manta ke fa kina da kyawawan halaiya yayinda shi bashi dashi ,ke mai ilimi ce shi kuma jahili ne aurensa shine zai kawo miki cikas a rayuwarki .” “duk fa halin da yake ciki a yanzu nasani kema da duk halin da kike ciki ko zuwanki gidansa ma jiya da kikayi nasani ina jin zafi da radadin kasancewar ki dashi ban sabar miki da wahala ba amman kin jefa rayuwarki cikin mummunar rayuwa ,ban san ta fuskar da zan bullo miki ba bazan iya sabawa Kaina alkwarin dana yiwa kaina ba tanwer kiyi hakuri kawai ki bari idan Ibrahim ya dawo ki aure shi ,” “wallahi shine yafi dacewa dake na tabbatar zai zame miki miji na gari ,zai baki kulawar fiyye da wanda kika taso ciki ,shi ba dan maye bane bare idan ya sha yazo ya dakeki, bazaki tagyaraba a hannunsa ba yana kan samun lafiya nan kusa zai dawo kuyi aure ita gbdy ta manta da wani ibrahim a rayuwarta bama ta son ta tuna shi adnan kawai a gabanta “kayi hakuri dady ka aura ma adnan ni ka kuma mana fatan alkhairi arayuwarmu na zamo silar shiryarsa “Kiyi min biya tanwer ki daure ki samar da farinciki mai daurewa a tare dani .” ya ajiye maganar cikin wani irin yanayi ya tsura mata ido yana kallonta . “Dady duk wani biyayyarka bazan fasa ba tunda bani da wanda yafika amman matsawar ba adnan na aura ba karka yi tsamanin zan samu farincki agidan aurena domin kuwa aurena da Ib bazai kawo farinciki a rayuwata ba a bincikena na gano mahaifinsa shine yasa akawo maka farmaki har adnan ya samu damar tafiya dani .” “nasani nasan shine “ “tunda kasani banga amafnin rike alkwari ba ya kamata bangon alkwarinku ya ruguje yadda adnan yake mai laifi haka mahaifin Ibarahim yake baka jin tsoro nayi zuria dashi su dauko halinsa wallahi babu farincikin da zanyi dady kowa ma fa mai laifi ne inda zaa yi kwakkwarar bincike hatta shima ibarahim din mai laifi ne tunada yana biye biyen matan banza amman saboda shi mai galihu ne ka gwamaci kabashi aurena sau nawa yana kokarin keta min haddi acikin gidan nan kodan ban taba fitowa na fad’a maku ba tana kaiwa nan ta tashi da sauri ta bar gurin ta shige dakinta tana matsanancin kuka dady yayi tsai da ransa yana bin maganganunta dake dake yayi shiru yabi kofar dakinta da kallo tabbas tana dan gskiya wai ma me yasa bazan hakura na barta ta auresa ba “saboda bai dace bane da rayuwarta ai gara rayuwar zina data dan fashi agurinsa zina tsakaninka da mahalincika ne shi fa daukar bindiga ya tara rudani dayawa “? yayi shiru yana saka maganganu acikin ranshi tsananin tausayinta ya kamashi amman bazai taba biye mata ba .duk maganrsu acikin kunne mumy sukayi shi ta mike tsam ta fito ta wuce dady ta nufi dakin tanwer cikin sanyin jiki ta kalleta tanwer ta dago kanta ta kalleta shabe shabe da hawaye bisa kuncinta “ki kwantar da hankalinki mamana ki tashi kiyi adduar inada yakinin zaki samu sausauci saboda ina ji ajikina zaki auri adnan fatana allah yasa aurensa ya zame miki alkhairi arayuwarki ta karasa maganar tana kuka “kiyi hakuri mumy nasan saboda ni kike kuka ko ?" inshallahu zan canza, ta girgiza mata Kai tare da riko tafin hannunta cikin nata cike da tausaya mata .” Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wadan nan number's din 09136918331 or 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 09136918331 domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️36 ……….Sai da sukayi kuka mai isarsu sannan mumy ta zare hannunta acikin na tanwer tana kokarin fita daga dakin tana goge hawaye tana tunanin yadda zata sake fuskantar mijinta da wannan matsalar , Tanwer tayi shiru zaune tana kallon bayan mumy cike da matsanancin tausayawa har mumy ta karasa ficewa daga dakin idanunta na kallon kofa yayinda wasu hawaye masu zafi suka zubo mata tare da wani azababben ciwo kai mai tsanani .” saukowa tayi daga kan katifa jikinta a matukar sanyaye ta zauna akan kujera kushin guda daya dake dakin hawaye na cigaba da zubo mata ,har ga allah yadda take d’aga hankalin mahaifiyarta abun baya mata dadi amman ya ta iya da qaddarar soyayyar data caki zuciyarta ta hana gangar jikinta da ruhinta sukuni? “wai me yasa bazata hakura da adnan ba ta hutawa ranta tare da dawo da farinciki da kwanciyar hankalin iyayenta ?”wadan nan tambayoyin ta dingawa zuciyarta sai dai nan take zuciyarta ta shiga hasko mata moment dinsu dashi tana kwance ajikinsa shi kuma yana shafa laulausar sumar kanta ita kuma tasa hannunta ta sakalo wuyansa ta cusa hannunta cikin tauttausan sumar kanshi dake kwance a keyarsa tana tafiya da hannunta acikin sumarsa nan take ta fara jin wasu abubuwa suna mata yawo a sansar jiki suna zaga jinin jikinta yarrrrrrrr taji gbdy tsigar jikinta sun mike taji ina bazata iya hakura da dashi ba arayuwata ,da zata iya da tayi ko dan kwanciyar hankalin iyayenta .” Kai tsaye mumy hanyar dakin dady ta nufa dan lokacin ya tashi a parlour ya koma dakinsa cikin tsananin zullumi da damuwa mara iyaka ,har cikin uwar dakansa ta sameshi zaune abakin gadonsa yana nazarin rayuwa da maganganun tanwer ,ta samu guri ta zauna akan kujerar dake fuskancesa sai dai kallo daya zaka mata ka fahimci ranta a bace yake idanunta sunyi jawur alamun kuka, muryarta na rawa ta soma magana “na sake dawo wa gareka a karo na sau babu adadi , na bika na baka hakuri na durkusa maka da gwiwowina na baka hakuri ,nayi kuka duk akan cikar burin tanwer kaki ka fahimceni har ta kai ga ta sameka da kanka amman still kaki “a gaskiya a halin da muke ciki yanzu yakamata kayi wani abu akai dan gara muyi hakuri mu aura mata yaron nan ko acikin satin nan ne tunda taji kuma taga zata iya rayuwa dashi a aura mata shi kawai a wuce gurin , ita shiriya fa ta allah ce ina ji ajikina zai gyaru ya zamo mutumin kirki “. dauke idanunshi yayi akanka ya mayar wani gefe zuciyarsa na zafi da tafarfasa dan ya gaji da jin wadan nan zantukan daga bakinta ,ganin yayi shiru yaki cewa komai sai ma dauke kanshi da yayi ya tunzurata dan haka ta cigaba da magana a fusace “wallahi idan wani abu ya samu yarinyata bazan yarda ba dan ita kadai gareni kai kuwa ko yanzu ka bukaci sake haihuwa zakayi nifa?“. Yayi tsaki yana kallonta “kar allah yasa ki yarda amman wallahi bazan yi abinda ke da ‘yarki kuke bukata dani ba ,domin shi fa wannan d’an fashin ba daina fashinsa zaiyi ba , da na bashi aurenta gara ta mutu na san mutuwa tayi na binneta da hannuna ,ke yanzu da kike cewa bazaki yarda ba wannan maganr data fito daga bakinki ba abun kunya bane agurinki ace surukinki dan fashi da makami ne ? Tayi shiru tana zubar da hawayen bakinciki “ke kuwa uwar arziki ce zainba?wallahi ina dauting cewar kina da hankali bare aje batun hangen nesa.” a matukar firgice mumy ta dago idanunta tana kallonsa “yes ki kalleni da kyau bazan canza magnta ba,domin kuwa akwai ciwo a kwalkwaluwarki dan duk mai cikakken hankali bazai so hada zuria da wannan tsinannan yaron nan ba wanda tsakanina dashi allah ya isa ne “. yayi maganar yana tsaida idanunshi akanta sannan ya numfasa kana ya cigaba da magana cikin tsananin bacin rai“bazan dauki diyata na bawa dan fashi ba dan “kafin ya karasa maganar ta katse shi tare da mikewa tsaye cikin tsananin fushi tana girgiza kai “ban taba tsamanin haka daga gareka ba ,yanzu har na dawo wannan matsayin “? ni zaka kalla kace ni uwar arziki kuwa“? wallahi ka bani kunya abubakar banyi tunanin haka daga gareka ba wallahi nayi danasani aurenka a rayuwata yau nice mai ciwo a kwakwaluwata ?.”tayi masa tambayar tana zubar da ruwan hawaye . Dady yayi shiru kawai yana kallonta domin shima bai tsammaci wannnan maganr daga bakinta ba akan just common criminal take data sanin aurensa ? to ma me yayi zafi akan gsky dan haka shima ransa ya qara baci sai dai bai ce daita komai ba dan yasan idan ya cigaba da magana babu mamaki a kokarinsa na ganin ta fahimcesa abun zai zamo rikici da zai kaisu ga jin zafin juna .” “Idan ma baka bashi aurenta a matsayinsa na dan fashi ba ai ka bawa d’an wanda ya zamo shugaba agaresu?still shiru yayi yana kallonta da sauraronta “me ye bambamcinsu da Ibrahim ?akwai bamba ci sosai a tsakaninsu domin kuwa shi Ibrahim rayayye ne da’aka fitar daga cikin matacce dan shi ba gurbatacce bane ,shi din mutumin kirki ne kuma kema ki sani sai dai yanzu idanunki sun rufe akan cikar burin diyarki kiki fadar gsky ,idan Ibrahim ya zamo siriki agareki zakiyi Alfahari dashi da alfaharin hada zuria dashi ,shi fa wannan gurbataccen ? da wani ido zaki kalli kawaye da mutane gari dashi ?“Wannan tabo ne da har abada bazai gogu ba ,wallahi wannan abun kunya kike yi zainba ke da ya kamata mu hada karfi da karfi mu yake tanwer shine zaki goya mata baya dan kuga bayana to wallahi baku isa ba , kuma ba kece zakiyi da kinsanin aurena ba nine ya dace nayi danasani dana aureki kika zamo silar haifar min diyar da take kokarin kunnawa zuciyata wuta “. yana gama fadar haka ya fita fuuuuuuu ya bar mata dakin ..” Fashewa tayi da kuka zuciyarta na zafi kamar zata fito waje ,a hankali ta mike ta fito ta nufi dakinta ta kwanta akan gado amman har karfe biyun dare mumy bata runtsa ba tana tunanin wulakamcin da dady yayi mata gbdy damuwa tayi mata yawa but halin da Tanwer take ciki shine worst da yafi damunta dan tasan idan har dady yaki amincewa ta auri adnan zata iya rasa rayuwarta.” Mumy tayi kuka har taji babu dadi duk sanda ta tuna bakaken maganganun minister sai sabon kuka ya kufce mata ,tana kwance tana matso ruwan hawaye daga cikin idanunta ya shigo dakin yyi kokarin tabata don ya rarrasheta ya kuma sake fahimtar daita illa abinda take son biyewa tan su aikata ta goce ya numfasa sannan ya hade hannunwansa guri daya ya fara magana “zainba ki yafe min maganganuna nayi kuskure amman lokaci yayi daya dace ki fahimceni nasan kina da right akan tanwer amman ta wannan bangaren sam bai dace ki goya mata ba da wannan hadin ba ,wallahi babban ciwo ne atare damu ,duk yadda dady yaso mumy ta fahimcesa amman ina hakan bai samu ba dan kuwa bata sauraresa ba sai ma wani mugun kallo take masa cike da tsana da bacin rai “me kuma zaka fada min nida ba uwar arziki bace ?har kana dauting ina da hankali bare aje batun hangen nesa ,ni da bani da cikakkiyar hankalin da ciwo acikin kwalkwaluwata ta yaya kake son na fahimceka yanzu ?.Yayi shiru yana cigaba da dubanta domin yasan wadan nan maganganun sun fi sauran tsaya mata arai da mata ciwo “am sorry zainab kiyi hakuri amman duk kece sila kina tunanin wani abu zai samu tanwer ne akan rashin aurensa ? “ wallahi babu abinda zai sameta idan ta gaji da kanta zata ma kanta nasiha ta hakura dashi .” “Ba abinda zaka ce min insaurareka ko in fahimceka tun tuni ya kamata na fahimci cewar yanzu kai baka damu damu ba sai kanka da Ibrahim kake tunani,ka daina damuwa dani da diyata tun randa adnan ya shigo rayuwar tanwer yanzu baka damu da rayuwar kowa ba baka damu da farincikinmu ba ,baka damu da lafiyarmu ba sai kanka data Ibrahim , yarinya tana fama da ciwo acikin zuciyarta amman baka damu ka tausaya mata ka nemo mata magani ba bayan duk kai ne silar faruwar komai ka shuka abinda sakaya ta koma kanta bata ji bata gani ba , alhj tahir yaci amanarka amman duk da haka ka lashi takobin sai ka hada zuria dashi mutumin da yana nan baa nemeshi an rasa ba da zai iya kawo karshen numfashinka at any moment tunda ya iya turo maka yan fashi ai komai ma zai iya yi yaga bayanka,wallahi abubakar kaci amanarta da diyar cikinka …” “Ki fahimceni zainab Ibrahim dabam mahaifinsa dabam idan kuma kema bakya son Ibrahim ki fad’a mata ta kawo min wani amman banda wannnan mutumin dan …”nima bance Ibrahim bashi da karki ba yana da daidai nashi amman ka duba ciwon da diyarmu take dauke dashi tanwer na dauke da ciwon soyayya wanda at any moment zata iya rasa ranta nidai tunda tace bata so Ibrahim ga wanda take so mu bata mu taimaka mu sa hannuwanmu mu janyosa jikinmu mu inganta rayuwarsa ya bar sanaar “kina ganin idan shi ya bari sauran abokan sana’arsa zasu bari ne ko kuwa dukkanin su zamu taru mu inganta rayuwarsu dan son rai irin naki? “Nice ma nake da son rai ? “Kwarai kuwa zainba kina dashi ke nifa na soma tunanin ba kece kika haifi tanwer ba ina bukatar gwada jinina da nata domin na tabbatar da cewar tanwer diyata ce wacce na diga ko kuma akasin haka kawo min ita a matsayin diyata ban sani ba .”ya karasa maganar a fusace yana dafe goshinsa daya ji yayi masa mugun sara da karfi ,a matukar firgice take kallonsa kafin daga bisani ta fara magana cikin zafin rai da zuciya “gsky ne tunaninka yayi daidai , tanwer ba diyarka bace nima ba diya bace kaga sai ka daina takamar banza akan diyar da bata ka ba , kuma kasa ido ka gani zan tsaya mata ta auri adnan inshaallahu kuma zai zama mutun kirki har ma kayi alfahari dashi wata rana.” jikinsa da hannunsa rawa suka kama ya kasa cigaba da tsayuwa adakin ya fito waje yana kai kawo tausayinkansa dana matarsa dana diyarsa ya kamashi ya kife kansa a bangon falon yana kuka yayinda yake ganin laifinsa ne domin dai yasan shine silar komai shine ya kawo alhj tahir gidansa da har yasan sirrinsa , sannna alhji tahir shine silar da dan fashi ya dasa mugun ciwo azuciyar diyarsa har adalilin haka ake shegenta masa diya ,ya sake fashewa da wani kuka “ya allah kawowa tanwer saukin abinda take ji akan yaron nan ,tanwer ko ba diyar cikina bace ta zama tawa har abada bazan iya rabuwa daita ba bare ma nasan karya ne babu wanda zai kalli yatsun kafafunta yace masa ba diyarsa bace fuska da tsarin jiki ne kawai na mahaifiyarta amman hatta hakoranta irin nashi ne .” Ranar dai a gidan minister babu wanda ya runtsa daga mumy har dady da tanwer.” Washegari gidan ya kasance tamkar anyi mutuwa babu wani jin dadi gabdayansu suna daki ,ruky ce kawai ke kai kawo a tsakanin masu aiki ,ta shiga dakin mumy bakinta dauke da sallama yayinda hannunta ke rike da flaks din abincinta ,ta ajiye akan center table ta karaso ta tsaya gabanta “sannu mumy ga abincikinki dan allah ki daure kici wani abu “.kai kawai ta daga mata sannan ruky ta fito ta shiga dakin tanwer ita kanta ta shiga damuwa sosai sakamakon ganin yanayin mumy “sister karki damu inshaallahu komai zai daidaita amman karki yarda ki bata da iyayenki akan wani nmj can wanda zai iya juya miki baya .” tana zaune a dakin tanwee tana kwantar mata da hankali dady ya shigo dakin bakinsa dauke da sallama ya tsaya akan tanwer rukayya ta gaishesa ya amsa mata sannan ta fita ya kalli tanwer ya girgiza kai ita kanta tanwer din sai data sha jinin jikinta da irin kallon da yake mata sai daya numfasa sannan yace “Shikenan tanwer kin hadani fada da matata ? ta girgiza masa kai alamun”a’a ! “Wallahi da Kinsan tarihin haduwarmu da zainba har zuwa lokacin da muka sameki da bakiyi abinda zai kawo tashin hankali a tsakaninmu da zainab ba ,bamu taba samun matsala da zainba sai akanki ya fada yana furzar da iska sannan ya cigaba da magana na fada mata ta fada miki idan baki son Ibrahim ki kawo min wani zan baki shi amman banda wannan dan Iskan yaron ai tana jin haka “tasa masa kuka da karfin gaske “dady ya zanyi wallahi bani da karfin zuciyar da ina da karfin zuciya da zan iya kawar da komai a zuciyata na hakura dashi “ “Dan allah ki ka min dan iskan baki wallhi matsawar kika auri yaron nan tanwer babu ni babu ke sai dai ki nemi wani uban bani ba, “to ai dady bana halaka da kowa bare batun soyayya ko Ibrahim ma ni a mutunci na daukesa daga baya kamai ya sauya ni adnan kawai nake so bayan shi bazan iya rayuwa da kowani nmj ba , da dashi na yarda na amince in zauna in mutu a gidansa sai dai bazan só naga kun samu sabani a tsakaninku ba “ karki ce bakya son mu samu sabani mana kina so dan gashi kin janyo uwar ki tana jin haushina bayan bamu taba samun sabani daita ba sai akanki “ina sonku iyayena bazan so naga kun samu sabani akaina ba kune farincikina kune garkuwa,bangon jingina agareni ,wallahi ina sonku domin kunyi matuqar kokari akan kuga tarbiyyarta ta gyaru wallahi dady nasani ban maka adalci ba amman ban san yadda zanyi bane dady ka min addua ko zan daina jin abinda nake ji akansa ta karasa mgnr tana fashewa da kuka “wallahi da akwai abinda zanyi na daina son shi dady zanyi dan nima na gaji da wannan wahalar sai kuma jikin dady yayi sanyi , jiki a sanyaye ya fito daga dakin dan bazai iya jurar ganinta tana kuka ba ya shiga dakin mumy tana zaune ya karaso ya bude kular abincin daaka kawo mata bata ci ba ya kalleta ta kawar da kai alamun bata son ganinsa ya kai hannu ya shafa gefen fuskarta “kiyi hakuri uwar gidana na fahimci halin da kike ciki ,na fahimci son da kikewa diyarmu ne yasa kike son biye mata amman kisani baa rayuwar aure a haka zainba wallahi aurawa tanwer yaron nan bashine karshen matsalarmu ba .” “ kiyi hakuri banason ganin tanwer cikin wahala ne duk abinda zai sameta dole ya sameni nan hawaye ya soma gangaro mata ba kakkautawa murya kasa kasa tace “kayi musu fatan alkhairi babu abinda ya gagari allah wannan auren idan ba alkhairi bane allah ya dakatar dashi idan kuma alkhairi ne fa ? ”inshaallahu ma bazai tabbata ba kawai ni abinda nake so dake ki tsaya a bazaa yi ba, Kiyi min wannan alkwarin “gaskiya bazanyi ba tana gama fadar haka ta mike ta dauki wayarta ta fito ta bar masa dakin babu kowa a falon sai tv dake aiki da ac ta soma tafiya a hankali tana karewa falon kallo har ta isa kofar dakin dake kallon nata wanda suke saukar baki ciki ta soma neman layin uncle bashir kira daya ya dauka cike da girmamawa tace ya hau online haka ma uncle jamil shi daman soja kullum yana online da wahala ka hau baka sameshi ba conference ta hadasu a vedio call kowannensu yana kallon danuwansa “na kiraku ne akan matsalar tanwer da wannan yaron adnan ,bashir ina ganin lokaci yayi da zan dauki shawararka na amince tanwer ta aure shi amman kai jamil da Aliyu me kuka gani akai ?”nan take uncle jamil yace “minister ya yarda da hakan ne ? ta sauke numfashi da karfi “bai yarda ba gskiya. Yayi min daidai gsky nima ban goyo baya ba kai yaya saboda me zaka bata wannan shawarar ?” Wannan ai abun kunya ne da torzarci gsky karki amince aunty sam sam wannan shawarar batay ba mu dai san yadda zamu nisanta tsakaninsu idan garin zaa mu bari daita zuwa wata kasar to adai san yadda zaayi.” “Shikenan kai Aliyu fa me zaka ce ? “Ni dai gsky na yarda ta auresa idan dai har adnan din dana sani ne lallai zai rike miki ita da gaskiya wallahi adnan din danasani me kirki ne dasanin yakamata…”kai dan allah malam ka rufewa mutane baki maganar riko akeyi ko sanin yakamata ?” ya katse shi ta hanyar fadar haka “ana magana ne akan sana’arsa duk kirkinsa tunda bashi da hali ai na banza ne “ni kaina banason auren nan jamil amman da ta dinga binsa suna aikata zina suna ciki ana cirewa me zai hana mu taimaka masa tunda muna da halin yin haka “ kayi hakuri kaji kanina nasani abun akwai ciwo amman ya zamuyi da qaddara?ta karasa maganar tana zubar da hawaye nan fa duk suka rude suka shiga rarrashinta “ban taba tsamanin rayuwarta zata dawo haka ba tanwer da kanta ke binsa kuma nasan da wahala su hadu wani abu bai shiga tsakaninsu ba ,nasan tanwer nasan yanayinta sai dai kawai na share dan yin maganar bashi da amfani sun dan dade suna tautaunawa a karshe dai dole jamil ya sadaukar ya hakura suka amince akan ta auresa wannan yasa mumy taji kwarin gwiwa suka sallama ta fito ta nufi dakin tnwer ta murda handle ta kusa cikin dakin alokacin tanwer tayi zurfi cikin tunani .” ta zauna kusa daita tana shafa sumar kanta a dan firgice ta waigo suka hada ido daita mumy ta sakar mata murmushi itama tanwer murmushi ta sakar mata mai hade da kuka "na amince da zabinki tanweer ,na amince ki auri adnan kice masa ya turo iyayensa ..”tanweer tayi tsuru tana duban mumy tana jin mgnrta kmr a mafarki kafin daga baya ta mintsini fatan jikinta domin ta tabbatar da mafarki take ko kuwa gaske ne abinda taji mumy ta fada . "tunda kin amince kina son Adnan kice masa ya turo magabantansa suyi magana da mahaifinki karasa mgnr hawaye na zubawa daga kwarnin idanunta .”allah yasa yayi miki adalci tanwer amman kiyi min alkawari zaki yaki sanarsa kafin aurenku “nayi miki alkwari mumy .” zuciyarta tanweer sol da jin abinda mumy tace nan take ta sauko ta durkusa kasa gabanta tana kwalla tace "na gode mumy Kuma Ina Kara baku hakuri dan Allah ku yafe min Mumy ta share hawaye tana cewa "ai ya wuce tanweer amman kibi a hankali banason ki Kara zuwa inda yake kice masa ya dinga zuwa , hawayen farinciki ta dinga zubawa muryarta a sanyaye tace “mumy dady ya amince ne ? Naunayen ajiyar zuciya mumy ta sauke tare da cewa “eh yanzu nayi masa magana ya kuma amince tana gama fadar haka ta mike ta fita .” Tana fita tanweer ta soma neman layin jaguwa amman wayarsa bata shiga , dole ta hakura ta fito da gudu ta nufi d'akin rukayya tana shiga ta kamo hannunwata duka cikin nata ta fara juyi daita acikin d'akin tana cewa"yau dai naga amfani addua ruky mumy da dady sun amince na auri Adnan rukayya ta kamota ta zaunar daita "Kai amman na tayaki murna Allah ya tabbatar da alkhairi rukayya tasan tanweer nason adnan sosai amman batasan dan fashi bane daga mahaifinta sai mahaifiyarta da kannenata da alhj Usman ne suka san da wannan maganar washegari da farinciki ta tashi ta tafi aiki hatta maaikatanta sun fahimci halin da take ciki na samun sukuni sai dai babu wanda yasan abinda ya jefata cikin farinciki a office dinta ma a qalla ta kusan minti talatin tana neman layinsa ko dan tayi masa albishiri amman bata samu ba haka har washegari numbersa kawai take kira but no answer a lokacin shi jaguwa yana kan wani aiki daman kuma idan yana kan aiki bai kunna wayoyinsa har sai ya kammala abinda dake gabansa sannan ya kunna waya .” ******* Karfe goma na safiya anas bai yi shirin fita ba kamar yadda ya saba sai kallon dayasa gaba yanayi sosai hankalinsa yana kan film din dan ko motsin kirki bayayi hally wacce ta fito ta zauna kusa dashi more than 30 minutes ta rasa mai yake gani aciki har ya dauki hankalinsa ta dai kara arawa kanta lokaci ta cigaba da zama tana bin katuwar flazma din da kallo tana karanta translation din tana fuskantar film din amman sam bata gano wata maana da zata saka mutun ya dauke hankalinsa kacokan akan film din ba .” Ya dan gyara zamansa lokacin da yarinyar cikin film din ta fito daga cikin ruwa kayan jikinta sun manne ajikinta surarta ta bayyana sosai ta dan saci kallonsa cikin kunyar data shigeta na ganin wannan yarinyar wani murmushi tagani a fuskarshi ji tayi zuciyarta ta buga nan take ta hade rai “wai meye amfanin wannan kallon da kake ina ganin gara kayi abinda ya dace ?” .ya waigo ya kalleta ya kawar da kanshi yana karantar abinda ya bata mata rai ya dauki remut yayi rewarning ya dawo baya kadan daidai inda yarinyar ta fito daga ruwa ya tsaya ya cigaba da kalla har aka dauke gurin sannan ya dawo da idanunshi kanta bai damu da cikar da take tana batsewa ba dan daman da biyu ya sako film din ya cigaba da kallonsa ganin haka ta tashi tsam ta koma dakinta ta kwanta wani takaici ya ziyarceta damuwar da batayi zato akan anas ba ta dabaibayeta wannan shine kishi itama ta fuskanci hakan amman bata san hanyar da zata kawar da kishin nashi ba .” Bata jima da kwanciya ba ta tashi da niyyar ta leka domin ganin ko har lokaci yana zaune a hankali ta bude kofar ta turo da kanta waje nan ta fara jiyo tahowarsa sosai suka hada ido dashi kuma tasan ya ganta da sauri ta koma cikin dakin shiru bai shigo ba kunya kuma sai ta hanata sake yunkurin fitowa amman a yanzu kunyarsa da take ji bazata kaita ga hanata kawo abinda zai kawo masa farincikiba . Dan haka ta daure ta fito parlour alokacin ya gama kallon ya mike akan doguwar kujera da “alamun yau dai babu inda zashi domin ko wanka baiyi ba ta zauna kusa da kujerar da yake kwance ta dube shi anatse “amman dai yau babu inda zaka ?ta fada tana kallonsa kamar ba zai yi magana ba daga bisani ya dago kai “me kikagani? Ya dawo mata da tmbyr ta dan dauke kanta daga kallonsa saboda kasa jure hada ido dashi tace” aa kawai dai na ganka ne kwance baka da alamun fita “mai zai hanani fita tunda zaman gidan ba wani abu zai amfanar min dashi ba kiran yayanki kawai nake jira na kama gabana “. Magana ya fada mata d’an haka ta maida kanta ga kallon kofa fuskarta ta sauya launi sai taji batayi masa tambayar abinda shima ya lura dashi kenan ya dai dan samata ido yana kallonta ganin ta juya tana kallonsa ya dauke idanu shi ya cigaba da yin shiru kamar mai bacci ta mike a hankali ta nufi kitchen dan rana ta fara shadaya da rabi tayi zuciyarta babu dadi duk abinda yayi mata bata bashi laifi ba kanta ta bawa domin kuwa ita ta masa laifi T unanin yadda zata shawo kanshi ta nuna mishi qaunar da yake muradi daga gareta itace halalinsa halaka malak dole yana da bukatarta, ita kanta zuwa yanzu tana da bukatarsa amman bata jin zata iya kai masa kanta bazata iya wannan rashin kunyar ba sai daga yanzu a shirye take duk lokacin dayazo zata faranta masa rai ta nuna masa itama tana kwadayinsa domin ta tabbatar hakan zai dawo masa da walwalarsa .” da damuwarsa bata wuce nuna koinkuka da take masa ba har ta isa bakin barandar da zata kaita kitchen ta dan juyo ta dan saci kallon fuskarsa, idanuwanshi tsaye kyam abayanta ita yake kallon ,suna hada ido ya kawar da kai cikin nuna rashin kallonta . Ta tsaya tana kare masa kallo ta tuna maganarsa kuma ta gasgantashi laifinta kunya tabbas ba karya yayi ba dole akwai muradina a tattare dashi ya zama dole ta cire kunya da tsoro ta bashi hakinsa sai dai ita kunyar ba zata barta ta kai masa kanta ba koda kuwa rike hannunsa ne tayi murmushi ta fice ta shiga kitchen tana tunani rayuwarsu da suka gudanar , to abu ne duk an hada da yarinyata sai hakuri dan ita din duka shekarunta basu wuce sha bakwai ba dole daman a samu irin haka bugu da kari bata da waye wa irin na matan daya saba muamula dasu . Tana tsaka da aiki taji alamun tsayuwar mutun ta juyo bayanta shi ta gani tsaye yana kallonta ta juya sosai ta kallesa sai taga ya shafa sumar kanshi tare da kiran sunanta “hally ! Ta amsa hade da bashi duka hankalinta tana tsamanin akwai abinda zai sanar mata ya tsura mata idanunshi yana kallonta “jikina yana bani kamar kina fushi dani ? “Fushi kuma da kai da akai yi me zanyi fushi da kai ?ya dan tsotsa kai kawai ya juya tayi murmushi kafin yayi nisa tace “am mai kake son a girka maka ?bai juyo ba yace “komai ma .” Ta dan yi turus amsar shi bata mata dadi ba dan tun da ta soma girki abinda yake so take girka masa ta share ta cigaba da aiki ta taliya ta zaba ta girka domin ta fahimci yafi sonta ta hada komai sannan ta fita dan bata d’an lokaci baya falon amman da zamanta bai fi minti uku ba sai gashi ya fito daga dakinsa tana son ta faranta masa rai amamn ta rasa ta ina zata fara da me ma zata fara wani abu yazo mata rai dan haka tayi hanzarin daidaita natsuwarta “tun dana tare ko sai daya banga an gyara dakinka ba ko baka bukatar a gyara maka ne ? Ya dan dubi kofar dakin ya kawar da kai yace “shi dakin ne baya bukatar a gyara shi ba mai shi na amsar daya bata sam bata mata dadi ba amman kuma saboda me bai bata amsar data dace daita ba“? “Ko me yasa dakin baya bukata ? Saboda babu wani abu da akeyi ajikinsa komai daidai ne very nit .” Ta rausayar masa da kwayar idanuwanta cikin tsigar harara tace “ to amman dai naki ko baa komai acikinsa bai kamata a wayi gari batare da an gyara shi ba “shi dai wannnan dakin baya bukata gyara ya fada cikin son abar maganar dan tunda ta nuna bata bukatarsa shima zai barta bazai dameta ba yadda ya share ya bar maganar haka itama ta share a ranta tace wannan dabarar bata yi ba uhm wane ma zatayi duk wanda ta dauko zatayi baya karbarta yadda ya kamata tsam ta mike ta koma kitchen ta sauke abinci ta shirya yadda ya kamata a food flaks ta fito dashi akan faranti ta ajiye shi a table ,duk da tasan ba yanzu zai bukata ba amman sai data tsokano magana “ga abinci fa har yayi . Bai bata amsa ba jaguwa ya shigo sai dai ya zube akan kujera kamar bai ganta ba ya dauke kanshi suna gaisawa dashi ta mike ta koma dakinta ta dauko mayafi ta yafa tazo suka gaisa kallo daya yayi mata da amsa war ma ba a wadace ba, ganin haka taji gabanta ya fadi tasan ba haka ya saba mata ba duk yadda akayi tayi laifi tunda ba yau tasan shi ba shekara d shekaru tasan halinsa muddin ba wani laifi tayi ba bazai mata haka ba ko Ada can idan suna son su gane ammi ta fada masa sunyi laifi daga amsa gaisuwarsa suke fahimtar ta fad’a masa . Hira ce ta barka a tsakninsu ita dai tana jinsu sai dai tabi duk wanda yayi magana da kallo gbdy ta rasa abinda tayiwa yayanta da yau yayi mata haka gbdy Ana’s shima ko kallonta bai yi ba sai ma sako labarin film din daya kalla yayi ta mike ta basu guri tana tashi taji ya sauya hira tana zaune a daki dake bata rufe kofar ba tana jiyo wata hirarsu wata kuma tana wucewa anan itama ta shiga hira da zuciyarta yadda zata samo kan mijita dan ta lura tsiraicin da yarinyar film din dazu tayi ya burgeshi ya matukar daukar hankalinsa akanta ,dole ta kawar da tsoronsa da fargaba da take ji tunda da kanshi yaso su kasance tare itace kawar dashi rike hannunta idan yayi zarewa take ya zama dole tayi wani abu .” shiru tayi tana tunanin kayan da yarinyar ta saka cikin film kaya ne matsasu masu nuna siffar jiki Kuma ko shafiq ta sha fad’a mata alokacin ana shirin bikinta irin shigar daya kamata ta dinga yi kenan muddin yana gida amman kuma batayi amfani da abinda ta fada ba koda kwanciyar barci zatayi ta nuna mata irin kayan da zatasa amman sai taki koda ta saka sai saka kayan da zasu rufesu wannan yana nufin da bataji maganarta ba kuma dole da laifin hada matsayinsa datayi da yayanta ta tashi ta ta bude wordrob din kayanta idanunta ya sauka a inda ta jera kayan bacci ta fara dubansu daya bayan daya wacce zata saka mashi yau, duk wanda suke gurin da zarar ta kalla sai ta sauke ajiyar zuciya ta jinjina kai tana hango girman abinda zai biyo baya .” Har ta gama bataga wacce zata iya dauriyar sawa ba tayi tsaye jikinta à sanyaye wannan ita kadai ce hanyar da zakibi ki jawo hanakalin mijnki gareki dan Samar masa farinciki wata zuciyar ta kawo mata nata agajin. Akwai kananun kayan daya siyo mata atarewarta gidan bata jima da fara dubasu ba taci karo da irin kayan da yarinyar film ta saka sari ne mai sharara ta tsura wa matar dake jin kwalin ido shigar iri daya ce dana wannann matar ta film kayan ya rufe mata jiki amman fa koina ya fito ya nuna kodan da ruwa ajikinta ne batasani ba . Ta dan yi murmushi domin hangota datayi aciki kayan ta ajiyeta gefe yau zata ajiye kunyarta da tsoronsa ta saka mashi wannnan kayan ta rufe komai ta shiga bayi jin har an fara kiran sallar azahar tayi alwala alokacin har sun fita ta gabatar da sallar bayan ta idar shiru basu dawo ba abincin ma basu ci ba haka tayita jin haushi amman koma menene laifinta take gani taci nata har bayan laasar bai dawo ba ita kuwa tana zaune zaman jiransa zuciyarta na sake bata hadin kai wajen zugata tai wanka ta fito ta dauki lokaci a gaban mirrow tana kwaliya ta dauko wannnan kaya daya bata wahala gurin shiryata ajikinta amman da kallon foster din jikin hoton ta samu ta saka har zata hakura da sawa ta jajirce .” kayan sun zauna mata dam ajikinta mazaunanta suka fito sai motsawa suke ga dukiyar fulani nan sun yi dam dam tayi juyi agaban mirrow ta dubi kanta sosai kunya ta kamata anya kuwa zata iya wannan fitsarar jikinta ya fara sanyi lokacin datayi tafiya kadan agaban mirrow tana juyowa tana kallon bayanta yadda yake wani motsi tana da alwala dama kuma abincin dare shi zai koma na dare tunda flask din mai daukar zafi ne .” Aka yi sallar magriba har zuwa ishai duk bata ga shigowarsa ba dan haka ta koma falo ta zauna zaman jiransa sai dai ta cire after dress din ta bar kanta da rigar data sanya sai dai ta rufe kofar idan taga alamun su biyu ne ta mayar da after dress din idan kuma shi kadai ne ta bar kanta haka dan zuciyar ta narke ita kanta tana bukatar mijinta har kusan tara tana zaune tana maimaita kallon film din daya kalla da safe gurin jarumar kawai tafiye kallo ita da take mace ma ta burgeta inaga nmj da yake cike da shaawa tabbas dole ta burge anas naunayen ajiyar zuciya ta sauke tana godewa allah daya bata gabbai masu kyau abinda mijinta yake kwadayin gani .” Tana zaune taji ya bude get daga yanayin sallamar da yayi suka tabbatar mata shi kadai ne musamman kafin a shigo babban falon gidan akwai kofa a farko to yana budewa taji lokacin daya mayar yasaka mukulli ya rufe dan haka ta cire dankwali kanta ta baza yalwataccen gashin ta daya sha gyara akan saman kujera tayi tsam tana jiran knowking dinsa Yana ji ta gyara zazzakar murayarta tana cewa waye ? “Ki bude mana zaki ga ko waye ?ta dan ji babu dadi amman sanin idan tasa hakan aranta zata gaza abinda tayi niyya ta saka hannu ta bude ta koma ta juya bata tsaya ba sai daya shigo bataji takun tafiyarsa abayanta ba dan haka ta juya idanusnhi kyam akan mazaunnata yana binsu da kallo bai ma san ta juya ba ganin tsayuwar ta ya fuskanci ta juyo shi take kallo . Ya wani basar kamar ba ita yake kallo ba ya nufi gefe yana cewa “daman tana ta allah allh na dawo na sake kallon film din nan ya fad’a cikin wayamcewa ya dauki remut murmushi kawai tayi , yna bin film da kallo yana son yayi magana amman ya kasa ya dago ya kara kallonta itama shi take kallo ya sauke idanuwanshi akanta tayi saurin cewa “ka fita dazu baka ci abinci ko laifi nayi maku ne kai da yaya shi gaisuwar ma da kyar ya amsa min tayi mgnr a shagwbe Kmr zatayi kuka .” yayi shiru ya kalli table din duka kamshin turarenta ya cika falon ita kanta tana jin dadin kamshinta ya sunkuyar da kansa “yanzu ma bana bukatar cin abinci ya dan yi gaba zai shiga dakinsa ta sha gabansa da sauri ya dago ya kalleta itama ta kallesa duk da bata iya jurar kallonsa amman haka ta kafeshi da idanunta ya dan gyara tsayuwar da zai wuce ta gefent kara shan gabansa tayi yaci karo daita yaja burki ya tsaya jikinsa yana gugan nata yayi mata kallon mamaki “dan me ka fita bakaci abinci ba mai nayi maka “?Ta fad’a cikin muryar shagwaba ya dan ka baya “hally kema fa rigimammeya ce na rigada naci abinci ai ,kuma meye laifina dan banci abincinki ba ? Bata karaya ba ta kara shigewa jikinsa sosai kamar zata masa numfashi tace “nifa ban yarda ba dan meye zakaje wani guri kaci abinci ni kuma nawa fa?” Ya dan yi murmushi yace “to gani nayi har yanzu ina nan amatsayina na wanda bashi da aure kinga dole na koma inda na saba cin abinci naci ta fuskancesa Sarai ta kawar da mgnr “ni dai kaje kaci abincina kuma ka gaya min laifin me nayiwa yayana yake fushi dani”no no bakiyi masa laifin komai ba …” allah nayi masa baka lura da kallon da yake min ba alamun yana jin haushina nace miki bakiyi masa komai ba amman zan masa mgn batasan lokacin data rike hannuwmasa cikin nata ba ta fara murzawa cikin wani irin salo “dan allah ka taimakeni ka kirasa yanzu naji laifina ni bama sai ya fad’a min ba ka bashi hakuri dan allah bana son yayi fushi dani dan nasan nayi wani katoton laifi shiyasa yaki kulani kace masa yayi hakuri ya yafe min bazan sake ba kai ma ka yafe min abinda nayi maka bazan sake ba muje kaci abincina .” Ya dan murza hannuwanta da dan larfi ta saki kara mara sauti tana hararasa cikin salon wasa gbdy jikinta ya kamo ya rungumeta a qirjinsa “kinyi min kyau my princess ko baki ban hakuri ba bazan Iya fushi dake ba a wannna daren “muje muci abincin ya zareta ajikinsa tare da rike hannuwanta farinciki ya cika qalbinta , tabbas nmj sai da kissa gashi cikin dan lokaci kadan ta samo shi yanzu datasa girman man kai fa ta tabbatar zasu jima a haka a yadda ya dauki fushi daita .”? Tare suka zauna sukaci abinci sai dai ba wani dayawa sukci ba da gaske yaci abincin a waje saboda koshin da yayi ya hanashi cin nata sosai ta dubeshi tace “yanzu kana nufin da gaske a waje kaje kaci abinci ?Da gaske mana tunda ke kanwata ce kuma kinga ita kanwa ba huruminta bane tayi min girki dan haka nake ganin still yanzu ni din single ne ta kallesa tana murmaushi “karka ce haka sai dai kace saboda wacce akabata aurenta ba sonta kake yi ba dai ya dan Jim fuskarsa ta sauya launi ya girgiza kai yana kurban lemo dake gabansa yana ajiye cup ya riko tsintsiyar hannunta ya mikar daita ya karasa kan kujera mai zaman mutun uku ya zaune tare daita ajikinsa yana shafa ta yana lumshe idanunshi “macen dana aura ina sonta na aureta kuma itace ta dace dani inawa allah Godiya daya bani ita amatsayin matata sannnan inayiwa ammina da aminina Godiya da suka zaba min ita a matsayin matar aurena dan dai bana cikin natsuwa ne dana sake fadada miki yadda matsayinki yake acikin zuciyata ta cusa kanta a qirjinsa tana tsokano masa shaawa muryarta a sanyaye tace “har wani natsuwa ka rasa ,da zata ka kasa ka furtawa byn azaune kake da iyalinka ka cika cikinka da abinci ga Lemu kasha ka koshi banga abinda zai saka rashin natsuwa ba sai dai idan baka son fada min ya já dogon hancin ta“kece kadai kika hanamin natsuwa ta dan kalli kanta “dana yi me ? Murmushi kawai yayi ya basar da maganar “ki bari idan na samu natsuwa zaki ji yadda kike acikin zuciyata ta fuskancesa duba da yadda yake kallon qirjinta tayi shiru can tace “baka kira yaya ba dan allah ka kira shi mana ka nashi hakuri .” Tana rufe baki ya zaro wayarsa acikin aljihunsa ya soma neman layin jaguwa tare da saka wayar a hands free kira daya ya dauka yana cewa “akayi anas? tana jin muryarsa ta sauke naunayen ajiyar zuciya “Normal wannan rigimammiyar kanwar taka ce wai dazu da ka shigo ka amsa wani iri to muna neman afuwa idan wani laifi mukayi yayi maganar yana tsotsan lip’s dinta “ka rábani da shirmen hally amman ka fada mata idan bata canza sai ta hadu da fushi da sauri ta zare bakinta tana zaro ido idanunta suka cicciko da ruwan hawaye ta soma yarfe hannunta alamun tashiga tashin hankali “kenan da gaske munyi laifi to kayi hakuri duk da bamusan laifinmu ba amman dai ayi mana afuwa “muryarta na rawa ya soma mgn “dan ..dan allah yaya ka yafe min bazan sake ba kuka ya kufce mata har da shesheka bazan bata maka rai da gangan ba rashin sani ne anas ya jawota ya rungumeta “kaga malam ka daina samin mata kuka gsky ,me ma tayi maka ? Jaguwa dake riginne yayi murmushi dan gsky bata masa komai ba kawai dai fahimta yayi abokinsa yana tattare da damuwa “dan allah kace ka yafe ma my princess ,dan allah yaya ta sake bashi hakuri tana shesheka “shikenan komai ya wuce amman dai ki zauna lafiya da mijinki komai yace kiyi masa kiyi ,kiyi masa biyayya fiyye da yadda zaki min , Ana’s gobe ka fito please mu gama da wannan dakikin mutunmin yana gama fadar haka ya katse kiran ,maganar jaguwa gbdy ya fahimci inda suka dosa saboda dai yake fushi da kanwarsa shi kuwa da me zai saka masa wannnan qaunar da yake ?”ka rike masa kanwarsa da gaskiya “my princess mutuwa ce kawai zata rabani dake ya fad’a yana goge mata hawaye “kukan yasa tunda yace ya wuce yayi rarrashinta har ta dawo daidai suka dan cigaba da kallo sannnan ya mike tsam yana cewa “da fatan kinyi sallah “?tun dazu har an rubuta min lada ya girgiza kai komai nata sai ta sako kuruciya ciki yayi murmushi “now you’re ready to bed “Aa dare baiyi ba fa ya danyi taku hudu batare daya juyo ba “ni kam bacci nake ji kuma ina muradinki a kusa dani amman ke idan bakya muradina sai ki zauna ki cigaba da kallonki babu damuwa yayi gaba .” ta tsaya tana binsa da kallo bai shiga dakin ba tayi zumbur ta mike taso ta rigashi shiga dakinta ta samu ta sake yi masa wata hadaddiyar kwaliya ta kwanciyar bacci amman duk da haka sai ta yanke shawarar shiga wanka idan yaga haka tasan shima zai bukaci yayi wanka tabi bayansa yana zaune a bakin gado ya zaro wata waya sabuwa fill a leda ya miko mata shekaranjiya na siyo miki ita tô ban dauka acikin mota ba yayanki ya wuce da motar dazu kuma da ya zo stll na manta ban amasa ba shima da zai wuce ya sake manta wa daita shine yanzu da zan dawo na amsa . ta amsa da hannu biyu tana Godiya na gode sosai allah ya kara budi allah kuma ya tsare min kai ta zauna kusa dashi tana duba wayar “na hada miki komai akwai aciki har layi da kaina nayi miki register Mtn babban waya ce daga kamfanin Samsung ta sake masa godiya shi dai ido kawai yasa mata ta mike tace “ bari na shiga bathroom bai ce komai ba ta dauki kayanta asace ta shige tayi wanka har da dauro alwala sannan ta saka kayan ta kuma daura after dress dinta akai ta fito koda ta fito ya fita tayi murmushi dabararta tayi aiki kenan dan ta fahimci shima ruwa ya fita watsawa.” ta kashe fitilar dakin ta shige bargo ta kwanta kusan minti goma taga dakin ya gauraye da gaske bata tashi ba domin tasan mai aikin tashi muyi sallah rakaa biyu tayi shiru tsoro kada ta tashi ya karewa kayan datasa kallo ta bude idanunta “tô ka kashe fitilar ka bar mara haske bai yi mutsu ba ya kashe duka “kina da alwala ne ?” Ta amsa mishi da “eh!tayi saurin daukar after dress dinta ta saka kafin ya ankare daita ta mike ya shimfida abun sallah guda biyu sukayi rakaa biyu ya kuma shafa kanta yayi mata addua kamar ranar farko da burinsa bai samu cika ba duk gabobin jikinta sunyi sanyi kalau ya tsura mata ido idanuwanshi yasa ta mike ta haye saman gado ta zame after dress acikin bargo ta kwanta kayan da suke jikinsa a she singlet ne sai karamin Wando jallabiya ya daura akai ashe dai ba ita kadai ce ke jin kunya ba har dashi ya shigo bargon bayan ya kunna fitila mara haske “mu kashe ac ne ?ya tambayeta tayi shiru jikinta na dan rawa bai kashe ba shima yayi shiru kamar mai tunani wani abu daman taji ya hade hannuwansu yana motsa su yana murzawa ta dai yi shiru bata hanashi ba hakan yasa ya cigaba da murza yatsun hannunta da karfi amman ko gezo batayi ba yayi murmushi “ashe my princess ta zama jaruma ta danyi murmushi kawai ta juyo ta shige jikinsa ya jawota gbdy zuwa jikinsa ya rungumota tsam jin tayi shiru ya fara sarrafata ita dai tsintar kanta tayi tana biye masa da haka ya samar daita ta zama cikakkiyar matar aure ya fitar daita daga layin yammata duk alwashin faranta masa datayi da kuma juriyar dan bashi farinciki sai datayi datasani duk taji tana jin haushi dama ta kyalesa yayita fushi , kuka tayi shi babu sunan wanda bata kira ba a gidansu sai dai na jaguwa ne yafi yawa dan bakaramin nauyi anas ya sauke mata ba da farko ne yabi ta a hankali amman yana jinsa ya shige ai sai aiki ya tashi zanga zanga tsohon tsuminsa ya motsa bai yi laakari da ita din budurwa bace ,sosai ya budeta dan kar ma ya dawo gobe yaji ya takura.” Bayan ya gamsu ya rungumota jikinsa yana bata hakuri bata ce masa komai ba dan numfashi ma da kyar take fitarwa da kanshi ya tashi ya dora mata ruwan zafi da safe ya kuma gyara mata shimfida data baci da jini ,sabata yayi ya shigar daita bathroom “bari nayi miki wanka tunda ,ta buga masa harara bai sake yin magana ba ya fice yana murmushi jiki babu Kwarai tayi wanka ta fito a daddafe haka tayi sallah ta fito falo bata iya aikata komai ba abinci daman tun safe ya kira yayi musu order Suka zauna akan dining table “bari na kirawo adnan yau dai yazo ya tayamu zaman gida ta wani maka mishi harara”saboda ka tona min asiri ?no no my princess am sorry gani nayi yau gidan babu walwala ta kawar da kanta cikin tsiwa “to kuma sai ka kira shi to yazo yayi mana me “? “Aa nifa bana nufin komai kodan aikace aikecen gidan ya taya ni kinga fa yadda zanin gadon ya baci ke da haka zai fahimci kina yiwa mijinki biyayya ya fada yana mata dariyar tsokana cikin wasa ta dauki pillow din jikin kujera ta cilla masa kamar zatayi kuka yana dariya yace” ashe fa laifina ne yi hakuri matata ta hade fuska sannan taki cin abinci dake gabanta ba dan bata bukatarsa ba sai dan kunyar da take dawainiya daita “ai zaka sake dawo ne zaka ….”tayi shiru ta kasa karasa mgnrta yana dariya yace “zan dawo me “?ta hararrsa bansani ba “tunda baki sani ba bari na fita zuwa anjima na dawo tayi shiru ya mike ya shirya tsaf sannan yazo kusa daita tana zaune my princess na gode Kwarai da kulawarki gareni nayi alfahari da samunki a karo na farko na kara kuma zan cigaba dayi na godewa allah daya bani ke a matsayin matata halima kin zamo wata jigo acikin bargon jikina ina sonki halima soyayyar da ban san iyakarta ba na yarda soyayyarki ta shiga jinina inshaallahu mutuwa ce zata raba mu kalamansa sun faranta ranta haka nan taji kamar ta dawo dashi kar yafita zuwa koina tayi wani yalwataccen murmushi “yanzu kuma sai ina ?”zanje gurin yayanki akwai aikin da zamuyi dashi murmushi ta sake yi”sai kuma yaushe zaka dawo ?kema Kinsan bazan jima ba zan dawo dan allah kiyi min hadi irin na jiya tayi saurin tsuke fuska cikin rashin fahimta tunaninta ko abincin data girka masa jiya taga abincin ma bawani ci yayi ba sosai qirjinta na bugawa tace “hade me fa ? Ya dan yi murmushi har “kin manta abinda ya samarwa mijinki farinciki ta bishi da harara alokacin ya fita kai tsaye gidan jaguwa ya nufa a lokacin garin ya canza alamun zaayi ruwa sai dai ruwan bai sauka ba sai iska mai dadi dake sauka yana ratsa sansar jiki a lambun gidan ya iske jaguwa da abokansa da yaransa ya mika masu hannu suma suka mika masa suka gaisa sannna ya samu guri ya zauna a kusa da amininsa yana cewa “ina alhj Tahir din ku fito dashi ? ya fad’a yana duban yaransu daya daga cikinsu yayi saurin juyawa cikin haka wayar jaguwa ta soma ringing ya dauka yana dubawa tanwer ya gani dan haka ya dauka ya kara wayar a kunne batare da yace komai ba har sanda aka karaso da alhj tahir gabansa waya na manne a kunnensa ya d'aura kafafunsa akan wata kujera yana girgiza kafafunsa yana sauke ajiyar zuciya yana duban Alhj Tahir wanda gbdy ya fita haiyacinsa ya tara gemu mai yawa yayi wata irin katuwar rama sai faman zare Ido yake . Tanwer ta busa masa iskar bakinta acikin kunnensa wani irin yar yar yaji ajikinsa "adnan baka kyauta min , me kuma nayi sarkin complain ? “Complain din me nayi kuma yanzu byn kana bani wahala baka nemana idan bani ce na nemeka ba , kusan kwana uku kenan ina nemanka a waya bana samunka “Ya lumshe rikitattun idanunshi “aiki ne wallahi . “I love you adnan and I miss you You are so precious to me “Nima ina sonki tanwer ya fad’a a kasan ranshi “Ina son nayi maka wani albishiri "meye albishiri din fad'a min naji ?"dady yace ka turo magabantaka ya bud’e idanusnhi dake lumshe ya zubawa yatsun hannunsa Ido Kawai yana kallonsu batare da yace uffan ba “Kayi shiru ? ya numfasa yace "ban son zolaya fa, anas yayi masa alama da alhj Tahir dake durkushe gabansa da hannu shima yayi masa alamar yayi komai kawai yana waya . tanweer ta ware idanunta kmr tana gabansa tace "kana nufin baka yarda da mgnta ba ? gsky ban yarda ba ta yaya mahaifinki zai yarda ki auri mutun Irina yasan koni waye a garin nan fa "? sau nawa zan fad'a maka ka daina fadar haka nice fa zan zauna da kai Kuma nasan zaka canza da izinin Allah Kuma wallahi sun amince da gaske nake fada maka bada wasa ba ." jaguwa ya sake gyara zama da wayar hannunsa yana murmushin Jin dadi anas ya juyo a lokacin daya d'aura bakin bindiga akan alhj tahir yana masa gargadi girgiza Kai kawai yayi yana ciza lip's dinsa na kasa shi Kuwa jaguwa ko ajikinsa hankalinsa kacokan yana gurin tanweer shi kadai yasan sanyin da yake ji a sansar jikinsa adalilin jin sautinta sai ma yake ganin tamka tana gabansa yayi missing din komai nata yana jin kamar tana bisa qirjinsa ne a hankali ya fara shafa faffadan qirjinsa “adnan dina!“Yes tanwer ina tsananin qaunarka burina akoda yaushe mu kasance tare matsayin miji da mata murmushi kawai yayi batare da yace komai ba a ransa yace lokacin baki amsar tayi tanwer dan ni kaina ina ganin lokaci yayi da zan ajiye iyali kuma ba kowa bace face my tanwer.” A hankalin ruwa ya soma sauka gbdy suka koma cikin wasu lema kamar yadda jaguwa yake ciki suka cigaba da sauraron anas.” "Alhji tahir me ya hadaka da nazifi kake neman rayuwarsa ?"wata mummunar fad'uwar gaba ta ziyarcesa tsoro da fargaba suka mamayesa baya raba dayan biyu a hannunsu nazifi ya fad'a tunda kuwa ya fad'a hannunsu shikenan ya shiga uku tashi ta samesa yayinda Nazifi ya tsira daga mutuwa, duk da kasanceearsu yan fashi amman su din masu gaskiya ne da rashin son zalinci ko danne hakin wani uwa uba alkawari zakuyi aiki dasu lafiya batare da wata matsala ba . kimanin minti uku anas na saurarensa yaji me zai ce amman shiru yayinda jaguwa ke sake nitso cikin hira da tanweer hannunsa ya kai ya daga wajen lemar da suke zaune ciki yana wasa da ruwa fuskarsa kwance da murmushin Jin dadi kana ganinsa zaka fahimci yayi nitso cikin tafkin soyayya Anas ya cigaba da mgn "me yasa sai ka shiga abinda babu ruwanka ?" alhj Tahir yayi shiru yana sake shiga tashin hankali “ka dauka kai kad'ai kake da karfi acikin garin nan ?" yayi mgn idanunshi akansa yana jin babu dadi a ransa “ko da yake kai fa mugun mai laifi ne sannan ,da kake sawa abi yaron mutane dan daukar maka rayuwarsa idan komai ya kwabe kafin yashafemu ta kanka zai fara , kabi ka ta kurawa yaro,yaron nan ma a maganarsa matsayin mahaifi kake dashi agurinsa ,kai dai wallahi mugu ne gbdy halaiyanka marasa kyau ne , wai hatta dan cikinka baka bari ba ,gsky kai din azzalumi ne ,dan iskanci shine kake amfani da damar da kake dashi kake damun mutane Idan har baka cire hannunka akan niyyarka ta son ganin baya nazifi ba wallahi matsaloli zasu faru amman matsalar kai kadai zata shafa dan mu yanzu mun rigada muyi karfin da babu Wani wanda ya Isa “. ya karasa mgnr tare da bawa sky umarmin ya zo da nazifi adaidai lokacin da jaguwa ya watso ruwa bai sauka a fuska sai a fuskar Ana’s ya waiga ya kallesa yana girgiza Kai ko cikakken minti goma ba’a yi ba suka dawo tare nazifi kallon kallo suka shiga yiwa juna daga nazifi har alhj tahir .” gbdy alhj tahir ya rasa inda zai saka Kansa dan kunya yayi bakinciki da wannan rana "ka kula da kyau ka dauki maganarmu da mahimmanci babu Kai babu shi kowa yayi harkar gabansa idan ka ...."shiru yayi batare daya k'arasa maganarsa ba sakamakon ruwan da jaguwa ya sake watso masa ya waigo ya sake kallonsa gbdy ya fahimci hankalinsa bai garesu ana ma kawai ya yarda yana son tanweer ,soyayyar ma bazata misaltatu ba gbdy daga anas har su Kamal da jubi da sauransu kallon jaguwa suke .. Mmm sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wadan nan number's din 09136918331 or 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 09136918331 domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️37 ........"Ke aganinki har yanzu na dace dake ?me yasa bazaki fahimci illar abinda kike son yiwa rayuwarki ba ?yayi mata tambayar kamar bai ji dadin maganar data fada masa ba ,ya lumshe rikitattun idanunshi tamkar tana gabansa saboda sanyin dadin dake kai kawo a sansar jikinsa ,yayinda har lokacin hannunsa ke aikin shafa faffadan qirjinsa "eh kai kadai ne ka dace dani adnan shiyasa ,kai ne zabina , na baka yardata da amincewata da kai kawai zan iya rayuwa , Murmushin gefen baki yayi sannan ya d'an motsa lip's dinsa kamar zai yi magana sai kuma yayi shiru ya kasa furta komai ,ya cigaba da lumlumshe idanunshi yadda yake murmshin farinciki haka yaransa dake tsaye a gefensa suna dabansa suke tayasa murmushi ." wani irin yanayi ya shiga mai wuyar misaltuwa sosai tsigar jikinsa ke mikewa ,ta kwantar da murya sosai tana fada masa zantuttuka masu sanyi da ratsa sansar jiki ,sosai ta dinga zayyane masa muraran qaunar da take masa ,a hankali ya fara jin jikinsa yana samun sauyi tamkar ana masa wanka da ruwan sanyi ,cikin mintuna da basu wuce goma ba komai nasa ya sake sauyawa maganarta ba iya gangar jikinsa kawai ta tsaya ba har kunnuwansa sun daina fahimtar maganar kowa sai nata ,suna cikin haka ya jiyo sautin muryar mahaifiyarta tana kiran sunanta "habibi I will call you back " ta fada tana katse kiran ." ya dan lashi lip's dinsa na kasa yana mai maimaita sabon sunan data kirasa dashi a saman lip's dinsa "habibi! ta yadda babu mai ji "Oh my god tanwer allah yasa karki zautar dani ,gbdy hakurina ya kusan karewa akanki ,ya ajiye wayar hannunsa akan table din gabansa ya had'e hannunwansa guri d'aya ya tsarkesu yana sake lumshe rikitattun idanunshi anas ya sauke numfashi tare da d'auke bakin bindiga akan alhaji tahir ya kai goshinsa batare daya ce komai ba ,a natse jaguwa ya d'auki kwalban wine da d'an yatsantsa ya mike tsaye a rikice cikin tsananin tashin hankali duk suka dukar da kansu kasa kar kwalbar ta subuce a yatsansa ya samesu ,ya soma tafiya a hankali dan kar kwalbar ta subuce ta fadi ,duk suka d'ago kansu suka juya suna dubansa yana yawo acikin lambum cike da matsanancin mamakinsa dan basu ta'ba ganinsa cikin wannan yanayin mai tattare da shaukin soyayya ba ." sun sha jin ana's na fad'a masa cewar ya fad'a soyayyarta amman sai ya karyata hakan ,yau dai ga zahiri sun gani da idanuwansu bai kuma isa ya karyata hakan ba,ahankali ya juyo still da kwalbar a d'an yatsan hannunsa yana gama juyowa kwalbar ta fad'i akan table dake tsakiyarsu gabadayansu suka ja da baya da sauri sukayi ta kansu shi kuwa dafe goshinsa yayi yana runtse idanunshi ya koma mazauninsa ya zauna dafe da keyarsa da hannunwansa duka yana fesar da numfashi bai ma lura da halin da suke ciki ba ,anas ya cire bindiga a goshinsa dan tun daya dafe goshinsa da bindiga bai cire ya kalli jaguwa daga diramar soyayyarsa ba sai yanzu ,ya waigo inda yake zaune yana murmushi yayi masa kallon tsaf gbdy baya cikin haiyacinsa, suka shiga kallon juna ,gano yanayin baya cikin haiyacinsa yasa suka sake tattara hankalinsu garesa suna kallonsa har nazifi ." ganin yadda gbdy jaguwa ya susuce tare da lulawa duniyar tunanin soyayya yasa anas ya maida hankalinsa sosai a kan nazifi "za,a d'aukeka yanzu a fitar da kai yau daga gidan nan ,zaka koma gidanka ka cigaba rayuwarka da lamuran gabanka kamar yadda ka saba ,kasa aranka cewar babu wani baraza da za'a sake yi maka ko kawowa zuciyarka farmakin boye an gama da wannan matsalar "ya karasa maganar yana kiran sunan eku !. "Yes boss ya amsa masa cike da girmamawa da yake da haka suke kiran gbdynsu ,"ka tasa keyar wannan mutumin ka mai dashi inda ka d,aukosa har zuwa lokacin da shi wannan zai dawo haiyacinsa asan yadda za'a yi dashi anas yayi maganar yana nuna alhj tahir dake rakube wanda ruwan sama dake sauka ahankali ya gama jika masa kayansa da jaguwa wanda bai san a duniyar da yake ciki ba , Batare da bata lokaci ba eku ya tasa keyar alhji tahir gaba suka nufi bangaren bq ya bude dakin daya kasance nashi né shi kadai ya turasa ya janyo kofar ya rufe sannan ya kulle kofar da mukulli ya juya . " Nazifi ya dube anas fuskarsa cike da matsanancin farinciki yace "na gode sosai ranka ya dade allah yasa ku gama da duniya lafiya ,allah kuma ya jikan iyayenku idan sun riga mu gidan gsky idan kuma suna raye ,allah ya kara musu lafiya mai amfani "Ameen suka had'a baki gbdy ,amman ranka ya dade wayata dake dauke da sheidu akan dady fa ?"Karka damu a yanzu zamu kwashe komai dake ciki mu baka wayarka ,sheidu zai cigaba da kasancewa agurinmu ne kawai , gyada kai nazifi yayi dan ya yarda dasu dari bisa dari a dan zaman da yayi tare dasu ya amince bazasu yaudaresa ba tunda ga kamanin alhji tahir nan ya canza ba sai an fada masa ba a inda aka ajiyesa muguwar wahala yake sha ."wanda shi bai sani ba ba iya alhj tahir ne kawai ke cikin wannan halin baka'i zaune acikin gidan ba suna dayawa ." a hankali ya dan juya yana satar kallon jaguwa da shaukin soyayya ke dibarsa yana son yayi masa sallama da karin godiya akan taimakon da yayi masa mman babu halin yin haka , ya juyo da hankalinsa ya fuskanci ana's yana cewa "ranka ya dade ina da wata yar tambaya da zanyi maka idan bazaka damu ba ?karka damu kayi tambayarka Ana's ya fada yana bawa sky umarnin ya kwashe komai daya danganci sheida akan alhj tahir acikin wayar nazifi ya kawowa nazifi wayar ,ya juya da sauri ya bar gurin domin aiwatar da abinda aka sakashi." "Tambayata shine ku din su waye domin ya kamata nasanin kafin na bar gidan nan dan ina komawa gida dole yan'uwa da abokan arzikina zasu so suji komai daya faru dani ,sannan zasu so suji su wadan ni mutane ne suka taimaka min jami'an tsaro ne ko kuwa akasin haka?"kada kayi mafarkin fad'awa kowa komai daya faru da kai dan bama son asani shiyasa ma muka rabaka da sheidar hannunka, bama bukatar kowa yasan su wayemu dan duk aikin da zakayi dan allah bai dace wasu su sani ba . nazifi yayi shiru yana sauraransa yana nazarin maganarsa só yake ya gano gaskiyar su din su waye ga bindigu kala dabam dabam agabansu kamar jami'an tsaro kamar kuma yan fashi da makami a shigowarsa gida yaga abubuwa dabam dabam duk da a killace yake amman ya kan leka ta window dakin daaka masa masauki idan yaji motsi, mutane dabam dabam suna shigowa gidan idan kuma dare yayi yana jin Ihun mutane suna kuka da neman dauki wanda ya rasa dalilin haka ,sannan yanzu haka gashi agabansu amman bashi da dalilin sake antaya masa wata tambayar yaja bakinsa ." yayi shiru yana kallon cikin lambun yana saka da war wara acikin zuciyarsa gargadin da anas yayiwa alhj tahir ne dazu ya shiga dawo masa daya bayan daya yana samun kyakkyawan mazauni acikin kwakwaluwarsa "lallai su din sunfi kama da yan fashi da makami abinda ma zuciyarsa yafi yarda dashi kenan sune sukayiwa mahaifin tanwer fashi sannan suka wuce daita na tsawonlokaci , idan ba haka bane a ina suka san alhji tahir ? me ye kuma hujjarsu nayi masa gargadi akansa? tambayar da yayiwa kansa kenan wanda bashi da mai basu amsarta .shiru ya cigaba dayi agurin yana sake yiwa tunaninsa dalla dalla lallai so yake ya gano wani abu a tattare dasu da zai bayyana masa gaskiya sai dai duk dogon tunaninsa da nazarinsa bai hango abinda zuciyarsa ke zarginsu akai ba dan kuwa babu ta inda sukayi kama da yan fashi ,idan kuma sun tabbata yan fashi ne to kuwa nasu fashin mai kyau ne da adalci "to ma ina tanwer din take ?tambayar da zuciyarsa ta sake aikawa kwakwaluwarsa kenan har ya bude baki da niyyar yi magana sai kuma ya fasa yaji kamar an saka superglue ya manne masa baki ne ." cikin kankanin lokaci sky ya dawo hannunsa rike da wayar nazifi ya mikowa anas shi kuma yace ya mikawa nazifi ,ya karba yana sake yin godiya sannan anas ya bawa scorpion umarnin ya kai shi gida atare suka mike suka soma tafiya ,yayinda gbdynsu suka tsura wa jaguwa idanunsu suka cigaba da kallonsa eku sky suka kallesu sannan suka kalli jaguwa tare da kwashewa da wata dariya garin subawa juna hannu dan su kashe suka bugi table din gabansa nan take glas cup's din dake ajiye akai suka tarwatse ,bugun table din ne ya dawo da hankalin jaguwa jikinsa ya kuma ankarar dashi halin da yake ciki "Am ranka ya dade daman haka idanunka suke ?" "Sosai ya sake dawo wa haiyacinsa yana dubansu fuskarsa tattare da alamun tambaya "lallai wannna soyayya hakika ta tabbata sosai jabir ya fad'a yana murmushin tsokana" da wa kenna?jaguwa ya tambayesa ya dan kallonsa idanushi still a lumshe tamkar wani mashayi "da kai mana idan ma ba kai ba wa za'a nunawa irin wannan soyayyar ? "uhm ka duba dan allah sai kace ita din ba diyar minister ba, idan tana yin wasu abubuwa sai ka dauka ita din ba diyar babban mutun bace ,amman kowa ya ganta yasan yar gidan manya ce jubi ya fad'a yana kwashewa da dariya." "Nata kuke gani shi fa ?gbdy ya canza tamkar ba jaguwa ba ,yau dai kowannenmu ya gano wani sirri atattare dai kai ba kuma ka isa ka mutsa mana ba ,mu dai zamu maka fatan alkhairi dan gaskiya jaguwa ka dace kaji dadi wallahi karka tsaya sanya ka duba yarinya irin wannan haka amman ta makale sai kai congratulations kamil ya fada yana mika masa hannu yana sakar masa murmushi amman kememe jaguwa yaki bashi hannu dan wani mugun haushinsu da haushin kansa yaji ." "yanzu dai ku me kuke tunanin abun zai kasance ? jaguwa ya mike tsaye cike da jin haushi "kai dan allah kuyi min shiru karku dame ni da wata magnr soyayya" ya soma tafiya anas yabi bayansa da ido cikin jimami kawai yana kallonsa ko har sai yaushe zai fahimci halin da yake ciki ?yana gudar masa randa soyayya zata wujijigashi tayi waccajali dashi , yaso yadda ya samu damar nan yayi amfani daita "kaji abinda yace Ana's wai kar mu damesa a zuwan ba gskiya bane ?"Haka zai ta nuna mana anas ya fada tare da kokarin mikewa tsaye "ina ma zanga wannan yarinyar dana fada mata ta rabu dashi da fita rayuwarsa wallahi zai fito da abinda ke ransa "bazata iya ba domin ba irinsu jaguwa mace kewa irin wannan wasan ba , ko kun manta cewar shi din dokin tsare ne ya fada yana cigaba da tafiya ya nufi hanyar fita daga cikin lambum." kai tsaye jaguwa hanyar dakinsa ya nufa yana gyara kwalar rigarsa yayinda hoton fuskar tanwer ya shiga masa gezo acikin kwayar idanunshi ,tun daga kwayar idanunta karamin bakinta hip's dinta har zuwa qirjinta dake cike bammm a nan ya tsaya yana kare musu kallo tamkar a zahiri , nan kuwa tunaninsa ne kawai ,a hankalin ya fara juyi acikin dakin tare da zaro tsarkar gold dake makale a wuyansa boye cikin rigarsa yana juyawa a hankali tamkar yadda yake zagaye dakin fuskarsa kunshe da murmushin farinciki yana sake zurfi acikin tunaninta." a natse ya daga kansa saman dakin yana kallon celling dakin "ina sonka adnan dina ban samu damar yin soyayya da kowa ba sai da kai ,dan allah kace kana sona ,ka canza sana'a zanyi confused din iyayena su bari na aureka sannan zan nemo maka sana'a bazan barka haka ba kalamanta suka dinga dawo masa daki daki suna haskaka zuciyarsa , a hankali ya jingina bayansa da bangon dakin tare da tokare kafarsa daya "bayan kamar minti goma ya sauke kafarsa yasa dan yatsantsa jikin bangon takin yana tafiya yana bin bango da yatsansa har lokacin murmshi ne kwance a fuskarsa ,yau yana cikin farincki mara misaltuwa ,na kiran da tanwer tayi masa ne ko kuwa naji albishirin dinta ne shi dai bai sani ba amman dai yana cikin farinciki da bai san dame zai misaltashi ba ." "nima ina sonki tanwer son da ban taba tsammanin yiwa wani mahaluki irinsa ba ,ina jinki ajinina acikin bargona da tsokar jikina bazan iya rayuwa babu ke ba but just give me time ina bukatar lokaci zanyi wani abu akai ,wani irin sanyayyen dadi ke bin lungu da sako na sansar jikinsa ,jinin jikinsa ya ninka gudu akan yadda yake yi ,a natse ya karasa gaban mirrow ya tsaya ya tokare hannunsa da jikin bango yana kallon kansa ta cikin mirrow , yatsan dayan hannunsa ya kai cikin bakinsa yana cizawa a hankali a hankali yana jin kamar yatsunta yake cizawa "ina son fararen fure ko zaka dauko min ?ina sonka adnan na yarda da kai na kuma amince da kai ,ya tuna lokacin daya kai kangon gida da bai yi tsammani zata iya rayuwa acikinsa ba amman da budar bakinta tace "me zai hana adnan ?wallahi zan zauna dan fiyye min kowani gida muddin da kai zan rayu acikinsa karka wani damu zan zauna ". ya sauke naunayen ajiyar zuciya a daidai lokacin da ana's ya turo kofar dakin ya shigo ya tsaya ya harde hannunwansa a qirji idanunsa akansa,jaguwa bai juyo ba sai ma kura masa ido da yayi ta cikin glas mirrow yana kallonsa kafin daga baya ya juyo gbdy ya fuskanci anas soyayyar tanwer na sake kanainayesa "yanzu me ka tsayar akan yarinyar nan tanwer?" I don't know what to say but is like bazan iya cigaba da rike wasu abubuwa ba zan dai yi shawara da zuciyata nan kusa zan tsaida maka yayi mgnr hannunsa na shafa faffadan qirjinsa , gyada kansa kawai anas yayi tare da sauke boyayen numfashi yace "please jaguwa ka hanzarta kayi abinda ya dace ka daina barazana da rayuwar yarinyar mutane " . Ajiyar zuciya ya sauke tare da tsura masa ido yana jin yadda zuciyarsa ke mugu mugun bugawa ya kira sunansa "anas look at me babu wasa acikin kwayar idanuna idan bazan yi wani abu akai ba kai kasan waye ne I won't lie to you ,zanyi wani abu akai amman ban sa yaushe bane , yau né gobe ko anjima né bansani ba ya karasa maganar tare da yin shiru ya cigaba da kallon anas ,dakin dakin ya dauki shiru bayan ya rungume hannunyensa duka sannan ya janyo wayarsa da yaji tayi kara alamun shigowar sako ya shiga dubawa yana gamawa ya fesar da iska mai zafi daga bakinsa sannan ya soma magana a tsanake " satin nan zamuyi aiki ma alhji bello yanzu sakonsu ya shigo da inda zaayi aikin sai dai bana jin acikin mu biyar din nan akwai wanda zashi zan tura sconpio domin aikin zai fi dacewa da mutun daya ne ,nan da 2 week kuma zamu shiga aikin akan masu safarar hodar iblis ,sannnan ina saka rai mlm mudi zai turo mana sako yau ko gobe domin musan ta yadda zamu bibiyi alhji tajudenni da duk wasu masu irin sana'arsa ." "suna dayawa fa kana ganin zamu iya dasu gbdy ?me yasa kayi wannnan tamabyar ?bansan dalilin ba amman haka nan nake dan jin tsoro yin aikin ."shiru jaguwa yayi yana kallonsa up and down yana taba qirjinsa sannan yace "why anas? akoda yaushe ina fad'a maka ka dinga karfafa zuciyarka ka cire tsoron a ranka babu abinda zai faru damu ,please ka kwantar da hankalinka a yanzu nima na soma hango haske acikin maganarka zan yi kokari na dawo kan hanya kamar yadda kake bukata amman kafin lokacin akwai bukatar muyi komai cikin tsare....." "ba tsoro bane adnan wallahi bana son hally ta rasani ne adalilin akin nan ni kaina yanzu na fara jin dadin iyalina ka fahimceni kai kanka kasan aikinmu akwai hatsari, ada rayuwarmu kawai muke ko mutu ko mu rayu amman yanzu fa?"ina da hally acikin rayuwata kai ma kuma ina fatan nan kusa ka ajiye tanwer a gidanka for how long zamu d'au...."qarar bude kofar dakin da suka ji ne ya katsesa sky ne ya shigo hannnsa rike da farar takarda guda uku "boss ga sakon bayanai nan mlm mudi ya turo ta system gashi har na yi prit dinsa out ,okay sky ja ajiye a can ya ajiye akan table ya juya." "Am sky yayi saurin juyowa da sauri cike da respect , ka kawo min bakin shayi yanzu "okay boss ya fada tare da juyawa ya fice daga dakin . Anas ya dan yi murmushi ya cigaba da magana "rayuwar yanzu data da ba daya bace agurina ina matukar son halima kamar yadda kasani banason na bar rayuwarta cikin kuncin da matsalolin rayuwa , cikin haka sky ya sake yin knowking ya shigo hannunsa rike da farin glass cup mai dauke da ruwan coffee mai zafi ya ajiye ya juya ,jaguwa na kokarin daukar cup din coffee wayar anas ta soma ringing dan haka ya dakata yana son sauraron yaji daga ina wayar tace . Ana's ya zaro wayar daga cikin aljihun gaban rigarsa yana kallon screen din wayar my princess wife ya gani yana yawo daman da sunan da yayi saving kenan ,ya lumshe idanunshi yana jin sanyi na ratsa sansar jikinsa ya dauka tare da rage sautin muryarsa "my princess ya kike ya jikin naki hope kin dan samu relief ?okay to shikenan my princess wife ki kular min da kanki gani nan dawo wa yanzu , jaguwa ya maida hankalinsa sosai akansa "ina sonki sosai my princess wife bazan jima ba muradin raina da wannan kalmar ya kawo karshen maganarsu ya katse wayar da murmushi akan fuskarsa." "muradin ranka anas a kuma gabana ko kunyata bakaji ba kamar ni ba surukinka bane ?wani kunya kuma adnan a zaune kalau ?ai maganar wata kunya ta kare kaga bari na wuce gida my princess wife bata da lafiya gashi har uku saura ya juya , har ya kusan bakin kofa ya tsaya sakamakon jiyo sautin muryar jaguwa data fito a hankali ,"gbdy maganganunka kunya suke bani anas,Karsu baka kunya adnan ka dai yi kokari Kaima ka mallaki muradin ranka zai fiyye maka ya sa kai zai fice daga dakin yana murmushin tsokana shima jaguwa yayi murmushi yana shafa sumar kansa yace "ka shigo gobe da wuri please mu fara tsara abubuwa "okay ya fada tare da karasa ficewa. Numfashi jaguwa ya sauke yana jin dadin yadda anas ke kulawa da kanwarsa gbdy rayuwarsa ma ta sauya ya daina shan giya yanzu iyakarsa sigari shima sai idan yaga yana sha ne .a hankali ya karasa ya dauki farar takardar da sky ya ajiye yana dubawa a tsanake yana kurban coffee at the same time kuma yana cizan lip's dinsa na kasa yana jin faduwar gaba akan tanwer duk sanda ta fado masa sai yaji gabansa yayi mummunar faduwa gashi yanzu duk bayan sakonni take fado masa yaji kamar yaje gidansu ya ganta amman bazai iya ba . Hally kuwa tunda anas ya fada mata kalamansa masu sanyi taji ta sake nitso acikin soyayyarsa "kece muradin raina ta maimaita tana lunshe ido "nima kai ne muradina ,karfe hudu na yamma tai wanka tai kwaliyya kamar jiya sai dai kayan datasa ba irin na jiya bane dinki atamfa ne sai dai su din ma sun dan matseta daga kirji ta canza tasha zuwa zeeworld alokacin ana wani film din india mai kyau kuma na soyayya (sanam teri kasam ) daman itama mayar son kallon film din india ce karfe biyar yayi sallama taji matukar dadin dawowarsa ji tayi kamar ta tashi ta rungumeshi ajikinta bai shigo ba ya tsaya a bakin kofa . Ta kallesa tace "Lafiya ka tsaya anan?" Ya dan daga kafada "bazan shigo ba sai da kulawarki tayi murmushi tana mai tsaida idanunta akanshi "kulawa kuma tame "?ai ya kamata na samu ko yar runguma ne ayi min ko ba haka ba ?Tayi kasa da idanunta ta gyara zamanta babu alamun zata tashi "da gaske fa nake idan baki taso kin rungumeni ba alamar barka da dawo wa a haka zan ta tsayuwa bazan shigo ba gashi kuma na dauko yunwa ." Jikinta a sanyaye ta tashi ta nufi inda yake tsaye yana aiko mata da kallon love sai dataje daf dashi sannan ta tsaya "to shikenan ka rufe idunka ya kuwa rufe a hankali ta karasa ta rungunesa tsam,shima ya hadeta acikin hannuwansa ya rungumeta ajikinsa yana shafa gadon bayanta "my princess wife nayi kewarki duk abinda nake hotonki nake gani na tabbatar dana bari na kai Kmr jiya zaki sha mamaki domin zan iya ramewa." Tayi murmushi "ramewa kuma ?"Wallahi zan iya ramewa domin kawai tunaninki nifa kin kara siyo min wata kima da daraja agareni sonki ya ninku a zuciyata fiyye da wanda banyi tsammani ba ina jinki a sahun macen da ko mutuwa idan ta rabu mu ita kanta tasan bata mana adalci ba ,ya dan zareta ajikinsa yana kallonta itama shi din take kallo da kwayar idanunta ya kai hannunsa yana shafa lip's dinta "ban taba jin bakinki ya fadi irin haka ba ina son nasan yadda kike jina acikin ranki ".Taja hannunsa zuwa kan table domin abincin rana datayi bata dauke shi ba yana cikin flak's "kace kana jin yunwa?" "Eh ina jin yunwa amman kuma bazan ci abincin ba sai kin gaya min yadda kike jina acikin ranki "ka fiyye fitina yanzu ya anas mai yasa ne ?"saboda na damu dake ne kuma mutuwar sonki banason abinda zai nisantani dake my princess ya fada idanunshi na kanta ta danyi kasa da idanunta a hankali ta soma motsa lips dinta "ina... ina .." sai kuma kunya ta hanata furta abinda take son fada masa . da murmushi ya sumbace kumatunta suka zauna bisa table "zanso ace muna rayuwarmu kullum atare batare dana fita zuwa koina ba amman ina hakan ba mai yuwa bane kullum cikin aiki muke ta dago ta kallesa daga zuba masa abincin da take "haka ai shine daidai ,abun haushi ma gobe akwai aikin da zamu fitar dani ta sake dagowa da murmushi a fuskarta "meye abun jin haushi aciki dan zaka fita nemo mana halal?".nan take yanayinsa ya sauya zuciyarsa ta soma rawa ,yayi shiru yana kallonta cike da tausayawa "karka damu nasan na dan kewar juna da zamuyi ne wannan kuma na dan wani lokaci ne kawai ta ajiye abun zuba abinci ta kamo hannunsa cikin nata ganin yanayinsa ya canza "haba mana ya anas ai baa acan zaka kwana ba da ka wani canza Kmr idan ka fita goben bazaka dawo ba ?" Yayi saurin girgiza mata kai "to ko na shirya goben muje tare ne ?ya harareta cikin tsigar wasa yana dawo da natsuwarsa "allah sai muje tare,shimkenan zan muje tare amman a zuciyata zan miki kyakkyawan riko ya fada yana shirin fara cin abinci ."Sarai ta gane ba zuwa zaiyi daita ba "ai kuwa idan bakaje dani ba bazamu kwana tare ba ya dago yana dariya "ai kuwa yarinya baki isa ba ai daga yanzu kullum tare zamu dinga kwana har na samu na isar da duk sakonnina gareki inda da rabo har baby ya samu ya shiga ,hararsa tayi tare da yin shiru ya bita da kallo "kinyi kyau sosai my princess wife kamar a India tayi murmushi gefen baki "ai duk kyau na ban kai matar jiya daka zage kana ta faman kallonta kana murmushi ta cikin wannan film din na jiya ya danyi dariya ya ajiye spoon a gefe ai yarinya tayi kokari ne ko ba haka ba ?". Tayi shiru tana nazari maganar da zata fada masa amman kuma tayi shiru saboda ganin rashin dacewarta abinda zata fada masa da abinda tayi yake burgesa da jikin da yake kallo na mazan banza amman sai tace tayi kokari sosai ta kuma burgeni," yayi dan murmushi "da alama kin fara son kallon india ta dubi abincin dake gabansa "kaci abinci mana ya dauki spoon ya cigaba da cin abinci yayi shiru ta fahimcesa idan yana cin abinci baya magana irin dibiyar yayanta kenan yanzu ma tunda ya fara bai ce mata komai ba sai kallonta da yake kawai yana murmushi,"bayan ya kammala basu jima da zama ba aka kira sallahr magarib dan haka ya fita zuwa massalacin dake kasan unguwarsu daga nan kuma ya tsaya tare da wani mutumi wanda anan massalacin yasan sa malam bala bai dawo gida ba dai tara saura yana shigowa kuma kamar kullum ya rufe koina ya samu hally zaune a falo ya zauna kusa daita yana dubanta itama shi take kallo tana jin sallar soyayyarsa na fizgarta ta dan yi murmushi "ka shigo gida kenan .?" "Eh ina kike son naje my princess? shima ya mayar mata da tambayar bani inda zani daga gida sai aiki sai massalaci wani mutun mai suna malam bala yace na gaisheki mutumin yana da kirki sosai ,"ina amsawa wata zan kaiki ki gaishe da iyalinsa kema dai kisan wasu acikin unguwar nan ta amsa da lallai kuwa da ka kyauta ni gida ma nake son zuwa gurin ammi nayi kewarta sosai aunty shafiq ma tunda suka zo da yaya sau daya bata sake zuwa ba wai bazata gane gidan ba "to bari inshaallahu duk zan kaiki cikin satin nan idan na samu lokaci ,ya karasa mgnr yana kai hannunsa ya shafa gefen fuskarta zuwa wuyanta sannan ya kai bakinsa daidai saitin kunnenta yayi mata magana cikin rada ,nan take ta fahimci manufarsa wata irin kunya ta rufeta gbdy ta rasa inda zata saka kanta da dariya kema kina bukatar mikinki ." "Nan take ta gitsine fuska "Aa ta fada saboda kada ya kara nata kunya "Kunya dai kunya dai ni na rasa wace irin kunya ce haka kike daita batayi magana ba illa mikewa datayi da niyyar shiga daki dan ta shirya kafin shigowarsa .ya rike hannunta cikin kallonta "ina zuwa muna hira ?ta dawo ta zauna kusa dashi ya jawota jikknsa ya kwantar daita yana kallon fuskarta yace ina son mu dan yi kallo kafin mu kwanta ya kika gani ?". "Tô kunna bari naje yanzu zan fito zan dan watsa ruwa ne a jikina bana son dare yayi sosai ban yi wanka ba "hakan yayi kyau ina jiran ki na siyo miki abun dadi ya fada yana sakar mata hannu ta tashi ta bar falon zuwa dakinta , a daren sunyi kallo sannan sun kwana cikin jin dadi fiyye da jiya yayinda bangaren oga jaguwa yayi kuwa yayi kwanan wahala sakamakon tunanin abar qaunarsa da shaawarta tun lokacin da tace zata kirasa back yake dakon kiranta amman har karfe biyun dare daya kasa runtsawa shiru bata kira shi ba ,sai ya dauki wayarsa da niyyar zai kirata sai mummunar zuciyarsa ta hanashi tare dayi masa gargadi mai karfi . Ya janyo tautausan bargo ya lullube rabin jikinsa yana tunaninta , idan kwakwaluwarsa ta hasko masa bakinsu hade dana juna sai yaji zirrr a sansar jikinsa idan ta hasko masa closing dinsu yana romancing dinta shima sai yaji tsigar jikinsa sun mike yar-yar gbdy ya takure jikinsa guri daya yana jinta gbdy ajikinsa numfashi ma da kyar ya dinga fitarwa ga wani faduwar gaba da yake ji akanta ranar dai bai wani samu isashensa bacci washegari kuwa bai tashi da wuri ba sai gurin karfe goma shabiyu da rana ya tashi ya shiga wanka bai dade da fitowa ba anas ya turo kofar dakinsa ya shigo alokacin ya gama shirya kansa cikin wasu hadaddun kananan kaya farar riga da wando light blue yayin da takalmin dake rufe dakafafunsa ya zamo canvers ne farare sol ya dan dago ya kallesa ta cikin mirrow murmushin gefen baki jaguwa ya sakar masa "lover man har ka karaso ai na dauka sai irin biyun din zaka shigo ?"kai dai ka sani dasa ido kaima kayi kokari ka zama kamar din a dinga misali da kai "haba dai Ana's ina zan iya abinda kake yi kawai na zauna ina fadawa mace ina sonta ai kauyanci ne da sharme wallahi jiya maganarka dariya tayita bani wai muradin raina imagin ma wa yarinya karama kamar hally ya fada yana sake murmushi sannan ya dauki kwalbar turare ya feshe ilahirin jikinsa "zaka sa nayi maka mummunar addua akan soyayya fa ,"ka dade bakayi ba idan ma kayi na shiga damuwa kai ne aciki muje ka rakani wata yar unguwa ya dauki agogon diamond fari sol ya daura a tsintsiyar hannunsa ya fara tafiya "muje ko !" Ya biyosa abaya suna taku a hankali suna zolayar junansu har suka karaso babban falon gidan inda suka iske sauran abokansu zaune suna zukar tabar wiwi "zamu dan fita amman yanzu but bazamu dade ba zamu dawo kowannenku ya zauna a shiryensa akwai mahimmin aikin da zamu tautauna akansa yana gama fadar haka ya sa kai batare daya tsaya yaji abinda zasu fada ba anas ya biyo bayansa zuwa haraban gidan suka bar zuciyarsu da kunci da watsi Watsin inda zasu tsaki kamil yaja da karfi "kuna ganin lokaci bai yi ba da zamu fara aiwatar da nufinmu ba ?lokaci yayi mana wallahi idan nace muku closing dinsu yana min dadi nayiwa allah karya ka duba ko operation zamu fita hankalinsa na kan anas baya kowa gargadi mai karfi sai Ana's a komai sai ya nuna bambamci komai Ana's dai anas jubi ya fada cikin tsananin bacin rai "ku matso kuji suka matso a tare jabir yayi maganar sirri a tsakaninsu a tare suka kwashe da wata magaukaciyar dariya "gasky wannan shawarar tayi daga yau zamu fara aiwatar da nufinmu shigowar eku ne ya katse masu maganarsu ya tsaya yana tambayarsu ko akwai abinda zasu bukata zai fita kowannensu yace bai bukatar komai dan haka ya juya ya fice ." A hankali suke tafiya acikin mota suna cigaba da hira har suka karaso bakin get din hospital din tanwer suka shigo kai tsaye cikin haraban hospital din kasancewar makeken get din a bude yake "me kuma zamuyi a hospital?kasa ido mana kaga ikon allah , "hope ba wani ne cikin yanuwa bashi da lafiya ba ? idan wani ne me zai kawo mu nan bayan ga sadiq wata nazo gani ya karasa maganar yana kokarin parking din motarsa a inda aka tanada domin ajiye motoci ya soma kokarin fitowa yana duba agogon dake daure a hannunsa daya da rabi adaidai yana gama fitowa lokacin tanwer suka jero tare da doctor muyis da fadela abokiyar aikinta yayinda doctor muyis ke faman yi mata naci da magiya ." suka tsaya a bakin motar tanwer fadela na cewa "haba tanwer ki tausaya masa mana ki dan samar masa gurbi azuciyarki ko babu yawa ne a soyayya baa son ka zurfafa kiyayya "barta kawai fadela só take ta kasheni , tanwer tayi murmushi "haba fadela wallahi a halin yanzu bazan iya wahalar da kowa a soyayya ba ,kai kuma dr allah bazai sa na kashe mutun ba ."da wahalar da zuciyata da kike ai gara ki kasheni zan fi bukatar mutuwa akan wannan rayuwar ko ba haka fadela? "aa bazaa yi haka ba dr ta dai amince cikin sauki da dadin rai mu sha biki ba sai an kai ga haka ba ,ta fada tana juyawa ni zan wuce ana jirana naso ma muje tare da tanwer ne amman yanzu ina cewa muje zata fara dojewa ita dai ban san abinda mutane suka mata ba da bata son shiga cikinsu ? ta nufi gurin motarta tana magana ta bude ta shiga gidan baya ta zauna tanwer taji wani abu acikin maganar fadela wasu kuma sun bi iska tayi murmushi har fararen hakoranta suka bayyana tana kokarin sake cewa wani abu kawai idanunta ya sauka akan jaguwa tsaye ya harde hannayensa a qirjinsa rikitattun idanunshi akanta yana kare mata kallo ,kasa magana tayi nan take kuma ta sanyawa jikinta natsuwa ta shiga hankalinta hatta murmushin dake kwance akan fuskarta ta dauke qirjinta ya shiga bugawa da karfi tamkar zai fasa qirjinta ya fito waje cigaba da kallonta jaguwa yayi fuskar nan nashi babu annuri sam "ya kika yi shiru madam dina inshaallahu ki fadi min abinda kike son nayi ki soni ,wallahi ni magana dake ma kadai yanasani farinciki , bata kallesa ba ta furta "dan allah dr muyis kayi shiru na shiga rudani né fadela data shiga motarta kam batasan wainar daake toyawa ba sai dai ta dan leko ta side din da take zaune domin tayi musu sallama direbanta yaja suka wuce . a hankali jaguwa ya soma taku cikin isa da izza hannuwansa duka zube cikin aljihunsa yana kokarin karasowa inda take ai nan take zuciyarta ta shiga karkarwa ." Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wadan nan number's din 09136918331 or 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 09136918331 domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️38 ......tafiya kawai yake fuskarshi babu annuri kana kallonsa zaka fahimci zallar 'bacin ran dake tattare dashi ,ran nan nashi yayi baki yayi kololuwar 'baci yana gama karasowa inda take tsaye bai kalli dr muyis ba ya kai kyakkyawa hannunsa ya rike tsintsiyar hannunta gam cikin nashi yana tsareta da rikitattun idanunshi masu matukar firgitawa da hargitsawa mutun lissafi , a qalla ya dauki minti goma yana tsaye yana kallonta zuciyarsa na harbawa da sauri sauri ,yana tunanin abinda ya kamata yay mata ,wata zuciyar ta bashi shawarar ya hau dukanta yana yaryarfa mata maruka ko hakan zai sa yaji saukin zugin da zuciyarsa ke yi ,yayinda wata zuciyar ke gargadinsa ba dan jin tsoron abinda zai faru ba sai dan kasancewarta yarinya . wasu minti goma suka shud’e yana tsaye yana kallon kyakkyawar fuskarsa , kafin daga baya ya jata zuwa gefe wanda tazaransu da dr muyis bai fi taku hudu ba kuma tana da tabbacin duk abinda jaguwa zai fada mata tabbas zai ji ,ita a tunaninta ma gurin da yayi parking din motarsa zai kai ta ko cikin motarsa sai taga sabanin haka, ganin zai soma magana cikin zafin rai tace “muje daga can ta nuna masa nesa da inda suke komai zai fada mata babu me ji ,amman da yake ransa a bace yake uwa uba kuma ga tsabar taurin kai sai cewa yayi “bazaa je ba anan nayi niyyar magana banga uban daya isa yasa na kara taku daya daga nan ba tukun ma me kike yi tare da wannan mutumin ? qirjinta yayi mugun dokawa da matsanancin karfi har ta kasa bude bakinta,hakan ne ya bashi damar cigaba da magana "bakin san Idan mutane suna ganinki da maza kala dabam dabam ba zasu dauka kmr baki da kamun kai ne ba? “wallahi mutane zasu daukeki useless idan kika cigaba da kulaye kulayen maza “stil shiru tayi ta kasa magana duk da bakinta abinda yake son yi kenan ta tsaida shi daga abinda yake fad'a ." hannunta dake cikin nashi ya sake matsewa sosai yana sake tambayarta cikin zafin rai "me yasa kika tsaya dashi ?"Ta aro jarumta ta sanyawa jikinta tace "ban sani ba kai ne dai kake ganin kamar bani da kamun kai ,amman kowa agurin nan yasan ni wacece,sai abu na gaba ,adnan am not useless your sister’s your aunty’s I wont put your mother coz I use’s to respect mum, but your sisters are useless , your Aunty’s are useless even the children that you wont to born they wil be useless inshaallahu, in allah yaso ya yarda sune useless banice useless ba idan kaga dama karka kara zuwa inda nake ko yanzu ai ban kiraka ba kona kiraka ne da zaka fada min mgnr banza .”? Shiru yay yana kallon karamin bakinta da take motsawa a hankali tamkar ba daga cikin zafafan magana ke fitowa ba yana jin wani irin zafi daga cikin kasan zuciyarsa idan yace bai ji zafi da ciwon maganarta ba yayiwa kansa karya "ita kuwa wani sanyi dadi ne mai tattare da farinciki ya lullubeta alokacin daya, duk da taji zafin kalamansa amman kishinta daya nuna qarara yayi mata dadi kamar tayi masa dariya mai hade da kukan zafin furucinsa amman tsoronsa ya hanata ,yanayinsa kawai zaka kallo ya tabbatar maka da abinda ke dawainiya dashi gbdy Kishinsa ya fallasa abinda ke cikin zuciyarsa ,yana mugu mugun qaunarta amman tsabar miskilanci da jin kai ya hanashi fallasa muradinsa .” “Tanwer I want to ask you a question tayi shiru tana kawar da fuskarta gefe ya kai hannunsa ya dawo da fuskarta garesa “why did you abused my sisters and my aunts ,Since when me and you meet each other which day did i abused you da zaki sako sister’s dina cikin magana?adnan ka kirani da …..”shiiiiii ! Yay saurin katseta qirjinsa na wani irin bugawa da karfin gaske "abinda nake so dake wannan ya zamo shine karonki na farko kuma ya zamo na karshe da zaki sake kula wannan mutumin koda kuwa gaisuwa ce bana só idan .." "Idan na sake kulasa fa me zakayi?" tayi masa tambayar cikin karfin hali tana kallon tsakiyar idanunshi at the same time kuma qirjinta na luguden bugu " wata hadaddiyar tsawa ya buga mata yana cewa "tmbyta abinda zanyi kike ko kuma zaki Kibi umarnina ?"bazanbi umarninka ba tunda ba aurena kayi ba ,baka aureni ba kaga ai bazaka hanani kula duk wanda raina yake so ba ,ko kai mijina ne ?ta sake jifa masa tambayar datasa zuciyarsa shiga tashin hankali ,magangunanta fa sun doki zuciyarsa da kunnuwansa sosai sannan sun shiga kai kawo acikin kwakwaluwarsa sai yaji kamar ta sake kunno masa wutar kishinsa ne da yake ta kokarin dannewa acikin zuciyarsa ransa a matukar bace yace "kema a she kamar sauran mata kike da rashin mutunci ?kamar ta girgiza masa kanta alamun aa sai kuma ta fasa tunda tasan tayi rashin mutunci "ko da yake bai kamata nayi mamaki manyan maganganunji ba ,idan dai tsiwa da rashin kunya da rashin mutunci ne gidan nazo ko ba haka ba ?" "Ban sani ba Karka sake kirana da wadan kalmomin bana.."Bata kai karshen maganarta ba ya dalle mata baki da dayan hanunsa da sauri ta dafe bakinta saboda azabar da taji ya ratsata nan take idanunta ya canza kala ta dan juya bayanta nan taga dr muyis tsaye ya kafesu da idanu yana Kallonsu yanayinsa da alamun tashin hankali dukkanin alamu sun nuna yaji abinda ke tafiya ,daga can gefe kuma anas ta hango ya harde kafafunsa ya tallabe habarsa da hannunsa daya shima yana kallonsu ,numfashi ta sauke sannan ta dawo da kallonta garesa ta tsura masa idanunta cike da kwalla saboda har lokacin tana jin zafi a abakinta ." Shi din ma kwayar Idanunshi suna kanta yana jin wani irin tuttukin bakinciki acikin ransa "ba laifinki bane tanwer samu kikayi nazo gurinki shiyasa kika samu damar yimin rashin kunya da wulakanci"ya girgiza kai yana fesar da iska mai zafi daga bakinsa "I don't know that you are in responsible girl like this tanwer, kullum kina yaudarar kanki da kanki da sunan kina sona idan babu ni arayuwarki bazaki iya rayuwa ba amman kullum kina makale da wasu mazan kina shirmen banza dasu Alhamdulillahi for Almighty Allah who created me and you quickly show me the type and the kind of a girl you are ,sakarwa maza fuska, basu damar suga murmushinki a árha ,do you think that's life,wallahi what you're doing is a big shame for you ,my advice to you stop calling me or chart me again ,and I don't won't to see your face again in my life ,stay a way from me tanwer idan kuma kikayi taurin kai da gangancin zuwa inda nake ko kiran layina wallahi sai nayi kwallo dake na fasa kanki da harsashi "yana gama fadar haka ya sakar mata hannu da karfi yana jan tsaki sannan ya juya a matukar fusace ya soma tafiya cikin zafin rai kamar zai tashi sama ." tsayuwa tayi agurin tamkar an dasata tana kallon every step of him wani irin tafarfasa zuciyarta keyi da sauri sauri tare da tsantsar nadama "me yasa tayi react irin haka ? me yasa tayi masa rashin kunya ?me yasa lokacin da yake maganarsa bata rabu dashi ta zuba masa ido ba tunda ta fahimci damuwa daita ne ya janyo haka ?"Why why tanwer!! jikinta ne ya kama rawa rawa taji kamar ta daura hannuwanta bisa kanta ta kurma ihun tare da kukan neman dauki amman haka nan ta tsinci kanta da kasa aiwatar da ko daya sai ma taji zuciyarta ta bushe tana kallonsa ya dafa kafad'ar anas cikin mawuyacin hali sannan ya zagaya ya bude bangaren direba ya shiga ya zauna ." Tayi tunanin anas zai karaso gareta ya tambayeta dalilin fushinsa ita kuma ta samu damar fahimtar dashi komai da matsayin dr muyis agurinta sannan ta nemi alfarmar ya shawo mata kanshi amman sai taga sabanin haka shima ya bude bangaren da yake jingine ya shige jaguwa ya figi motar da dan gudu suka nufi get ,dumi taji akan kuncinta ,ko bata duba ba tasan meye ya zubo akan kuncinta tana tsaye cikin wannan tashin hankali dr muyis ya karaso zai rike mata hannu ta goce da sauri dan ganinsa ma kara mata bakin ciki yayi tunda duk shine ya janyo mata wannan tashin hankalin da take ciki ,tana zaman zamanta tana neman hanyar da zai amince wa aurenta amman kuma ga abinda ya faru "meke faruwa tanwer ?wai waye shi wannan mutumi ne? "yau karo na uku kenan ina ganinsa tare dake please ki fada min waye shi ina da bukatar saninsa da sanin matsayinsa agurinki da har yake da karfin halin fada miki maganganun banza ?".bata ce masa uffan ba illa tsakin data ja sannan tabi gefensa ta karasa inda motarta take ya bi bayanta da kallo har sanda ta bude gidan baya ta cilla hand bag dinta ta rufe ta bude mazaunin direba ta shiga ta zauna tare da kunna motar ta nufi get stil yabi bayan motarta da kallo kamar yayi kuka yaso ta tsaya tayi masa bayanin matsayinsa dan yasan ta inda zai dauki mataki ,” Wani irin mugun gudu jaguwa yake yi akan titi har sai da anas ya waiga yana kallonsa "kayi parking a gefen titi please ka bari na karasa damu gida gudun da kake yi yayi yawa ,Iska mai zafi ya furzar batare da yace uffan ba ya cigaba da tuki can kuma ya soma magana "ni tanwer zata fadawa magana alhalin bata san abinda ya kai gurinta ba ?tasan me zan fada mata da naje gurinta tayi min wulakanci ? daman na fada maka soyayya karya ce ba gaskiya ba ". ya karasa maganar yana dukan stearing mota da karfi."kamar ya kwashe masa da dariya amman kuma sai tausayinsa ya mamaye zuciyarsa dan ya fahimci zallar kishi ne ke dawainiya da ruhinsa "ni zata wulakanta akan wani banza wallahi tayi na farko tayi na karshe dan sai ta sake ganina arayuwarta sannan tayi tunanin sake min wulakanci." "Cool dwn my friend karka ce haka yana da kyau ka tsaya ku fahimci juna idan da hali ma ka bata umarni daina sauraron kowa "karta fasa ta cigaba da sauraran kowani kato is not my business ko jikinta zata dauka ta bashi tayi bazan damu ba ,wai har da cemin idan ta sake kulashi me zan mata imagine anas wai ni tanwer take fadawa haka ?anas ya kawar da kansa gefe yana murmushin mugunta " wai aurenta nayi da zan hanata kula maza tunda ban aureta ba zata kula duk wanda take so well ta cigaba da kulasu ya fada cikin daga murya Ana's bai juyo ya kallesa ba saboda murmushin dake kwance a fuskarsa ,tanwer bata taba burgesa ba kamar yau abinda ya kamata tayi kenan tun farko ta zauna tana lallabashi ." Tafiya kawai yake akan titi batare da yasan ina zai nufa ba lokaci lokaci anas ke waigosa ya kalli yanaynsa agogon hannunsa ya kalla yaga karfe biyu har ta dan wuce ,yace " dan allah ka dawo haiyacinka ka dauki hanyar zuwa gida sai yawo kake yi da mutane ,jiki babu Kwari ya dauki titin unguwarsu cikin minti goma suka karaso jiki babu kwari ya fito ya shiga parlour sai dai kafin ya shiga ya boye abinda ke ransa baya tunanin zai bari su jubi su san halin da yake ciki dan sai suyi masa dariya, tsabar fadin rai da bakinciki bai kula kowa ba acikin gidan ya wuce dakinsa ya zube akan kujerar yana sauke naunayen ajiyar zuciya." Kwalin sigari dake ajiye akan karamin table ya dauka ya zaro guda daya ya kai bakinsa ya kunna ya fara zuka yana fitar da hayaki ta hanci ta baki zuciyarsa na sake shiga rudani da tashin tashin hankali "Ni zaki wulakanta tanwer wallahi baki isa ba " anas daya shigo ya zauna kusa dashi yace "dan allah ka samu natsuwa bafa haka akeyi ba ,barni kawai anas dan dai ba a gabanka tayi ba nasan da sai ka wanke min ita da mahaukacin mari da zai sa ta dawo haiyacinta tasan tayi Kuskure ,yarinyar nan sam bata da mutunci ai kuwa ganin idanunta zata ga aikin marasa mutunci dan wallahi tayi kuskuren takowa gidan nan sai na ballata naga uban daya tsaya mata "Wallahi adnan kai ma har da laifinka yarnyar nan sam bata da laifi , wani irin kallo ya waiga yayi masa yana kashe sauran sigarin hannunsa ya dauki wani ya kunna ya kai bakinsa ." "yes bata da laifi adnan tunda tabika ta sadaukar maka da komai nata ,ta soka fi sabililla bata kyamaceka ba me kuma ya rage ta maka ?mu ajiye maganar wasa ta fika gsky tunda baka aureta ba kuma bakace zaka aureta ba kaga baka da damar bata umarni akan wa ya kamata ta kula " tashi yayi bai ce masa komai ba ya dauki kwali sigari da farantin zuba toka ya shige bedroom dinsa cikin fushi tashi anas yayi ya biyosa da sauri yana masa magana "oh biyoni kayi ka cigaba da qara min damuwa akan wanda nake ciki ? "kai dai adnan bazaka canza ba bafa haka ake yi ba, sai anyi hakuri ni nasan zata kiraka ta rarrasheka cikin lumana ta baka hakuri duk da bata maka laifin komai ba "a wajen ka kika ganin bata min laifi ba amman ni a wajena jin abinda tamin nayi kamar na mutu mace bata taba min abinda tay min ba kai kasani ." "Nasani adnan amman dan allah kayi hakuri kaji maganata har yanzu tanwer yarinya ce sai ka kara hakuri daita sannan kayi kokari ka fada mata cewar kana sonta zaka ga sauyi na ban mamaki "sai na furta ina sonta zata daina kula maza ?yayi masa tambayar a fusace yana fesar da hayaki idanun shi sunyi jawur sun canza kala tsabar tashin hankali da shan sigari dan ya kusan tashi da kwali daya ,"no adnan ba haka nufi ba zata dai ...."kaga ya isa ya isa !! kama hanya ka wuce gida kawai muradin ranka na can tana jiranka ," Ana's bai san sanda dariya ta subuce masa ba ai kuwa ya shiga yi yana kallon jaguwa ,shi kuwa tsaki ya ja ya soma zariya a dakin still yana bankawa cikinsa hayaki sai da anas yayi dariya mai isarsa sannan ya matso kusa dashi ya amshi sauran sigarin hannunsa ya dauki kwali ya bude ya duba sauran kara daya aciki "me ye haka adnan ?jaguwa ya tsaya tare da juya masa baya "karka sake shan sigari wanda ka sha yanzu ya isa haka, haba zaka kashe kanka ne akan mace just common mace fa ? yarinyar ma dakace baka sonta me yasa zaka damu kanka dan kaganta da wani "?. Ya juyo a hankalin ya fuskancesa sosai zuciyarsa na karkarwa da zafi kamar ana diga masa wutan dalma, kamar yayi kuka yaji saboda maganarsa sai dai shima yasan haka ba me yuwa bane agurinsa ya bari anas yaga rauninsa akan tanwer ,a hankali ya motsa lip's dinsa ya soma magana cikin sanyi murya "gsky bai kamata na damu ba well daman bawai kishi bane kawai dai naji babu dadi ne ,ganin yadda wancan mutumin yayi kusa kusa daita kamar zai cinyeta amman daga yau inshaallahu bazan sake damuwa ba ko naganta dani . "very gud abinda ya kamata kayi kenan tunda baka sonta bazaka aureta ka barta ta cigaba da rayuwarta cikin salama da kwanciyar hankali,ka barta ta kula duk wanda take so kuma a sanda taso ,ko cinyeta zasu su cinyeta ina ruwanka tunda kai bata da amfani agurinta? "ya karasa maganar yana danne dariyarsa jaguwa yayi masa wani rikitaccen kallo yana maimaita abinda ya fada a kasan ransa babu kalmar data nemi zautar dashi kamar "ko cinyeta zasu su cinyeta ina ruwanka . ya lunshe rikitattun idanunshi yana jin zafi da ciwon maganar "Ana's me yasa zaka fada min irin wannan maganar "?Wacce magana na fada maka ?saurin bude idanunshi yayi yana dubansa sakamakon jin abinda ya fada a she a fili yayi manager bai sani ba ,murmushi ne sosai akan fuskar anas dan shi abun nasa dariya yake bashi amman kuma babu halin yinta ." jaguwa ya tsura masa ido kawai yana kallonsa tare da nazarinsa a hankali ya kai hannu yana shafa fuskar anas yana cigaba da kallon fuskarsa da yake kallon alamun dariya a tattare daita muryarsa a kasalance yace "Ana's dariya ko ? yay saurin girgiza masa kai alamun a'a "no karka ce min haka mana dariyar ne a fuskarka "dole yasa dariya ta bayyana a fuskar anas,jaguwa ya juya zai bar gurin yayi saurin riko hannunsa ya fixge hannunsa a fusace yana cewa "dole kayi min dariya tunda ga mahaukaci a gabanka ka samu ,please ka saurareni ba dariya bane ,bazan iya sauraron ka ba, zo dai ka wuce gida na sallameka wata dariya ta subucewa Ana's yana cewa "maganar tsara aiki fa ?an yafe maka kuma an sallameka bye ya fada yana zubewa akan gado ya kwanta flat yana fitar da numfashi sama sama ya runtse idanunshi sosai yana ciwo mai tsanani aransa anas bai yi magana dan yasan taurin kansa ba saurararsa zai yi ba dan haka ya dauki faranti zuba tukar sigari da kwalin ya fita zuwa falonsa ya ajiye karamin faranti ya fice da kwalin sai dai bai bar gidan gbdy ba ya samu guri ya zauna a falo cikinsu anas basu nuna masa komai ba aka cigaba da hira dashi ." Bangaren tanwer kuwa da Kuka ta karaso gida ta bude murfin ta fito daga cikin mota bata tsaya rufewa ba ta shigo babban falon gidansu ta zauna a hannun kujera tana kuka kamar wata karamar yarinya kuka take sosai har mumy da masu aiki suka fito lokacin ita ruky tana daki tana sallah ganinta yasa masu aiki suka juya suka koma kitchen mum ta isa inda take tare da dafa kanta "me ya faru tanwer ? kuka ta cigaba batare data bata amsa ba "tanwer taso mu shiga ciki ki fada min me ya faru dake kike kuka haka ? hannunta mumy ta riko suka shiga dakinta ta zaunar daita a bakin gadonta a lokacin kukan nata ya fara tsayawa "me ya sameki haka kike wannan uban kuka ? duk yadda mumy tayi daita ta fada mata dalilin kukan taki ta fada mata duk da mumy ta fara zargin ita da adnan ne domin idan bashi bane babu abinda zai sa diyarta kuka irin haka "adnan ne ko !?. Tayi shiru har sai da mumy ta sake maimata tambayarta sannan ta gyada mata kai tayi shiru tana nazarinta sannan ta numfasa ta soma rarrashinta tare da mata nasiha akan rayuwar duniya"kiyi hakuri tanwer rayuwar nan sai mutun ya jajirce mata ya koyi hakuri da juriya hade da dakiya akan duk wani abinda zai samesa karki manta komai qaddara ne rabonka bazai taba wuceka ba ,wallahi duk abinda kika ga bai zo hannunki ba to barabonki bane amman muddin rabonki ne kina zaune zai zo ya sameki , sai abu na gaba banason nasan abinda ya hadaku amman idan kin san kece mai laifi kiyi kokari kikirasa ki bashi hakuri amman idan kin san shine mai laifi ki rabu dashi idan ya huce zai nemiki idan yana sonki "tabbas nasihar mumynta ya shigeta sosai nan take ta yankewa zuciyarta zata jajurcewa rayuwa zata koyi hakuri zata koyi yadda zata danne damuwarta akan adnan sannan bazata sake furta masa tana son shi gara ta fadawa wani akansa Tayi shiru tana tunanin abinda ya faru yau laifin waye acikin ita dashi .."?tayiwa kanta tmbyr tana kallon mumy dake zaune a gabanta kamar zata mata numfashi ." "Ki kwanta ki dan huta ko zaki ci abinci ne akawo miki ?bana jin yunwa mumy ta fada a shagwabe,ban yarda ba dan nasan tun breakfast ne acikinki baki ci komai ba ko ba haka?haka ne mumy amman a koshe nake ,saboda kun samu matsala da adnan ba ?mumy tayi maganr tana shafa fuskarta "no mumy ba haka bane kawai cikina ne a cushe ,yana daga cikin dabiyarki yanzu idan kin samu problem da adnan sai kiki cin abinci kefa likita ce kinfini sanin illarsa ,bari naje na kawo miki ko kadan ne kici kinji mamana ta gyada mata mai kawai ba dan tana jin yunwa ba sai dan kawai ta kwantar mata da hankali. mumy ta mike tsaye tana sakar mata murmushi ta fice daga dakin bata jima da fita ba ta dawo hannunta rike da tire tanwe ta mike da sauri ta amsa tiren a hannunta "sannu mumy that's why I love more than anything ina sonki mamana ta fad'a tana ajiye tire "nima ina sonki kici abinci ina zuwa ta sake juyawa ta fita tanwer tayi shiru ta kasa bude abincin bare tayi tunanin ci gbdy abinda ya faru tsakaninta da adnan ya tsaya mata arai ta rasa waye mai laifi acikinsu dole ba dan tana so ba tabawa kanta laifi ,nice mai laifi tunda na kirasa sister dinsa da Aunty’s dinsa da useless alhalin shi misali ya bani ta fada hawaye na zubo mata akan kuncinta ,kenan nice ya kamata na kira na bashi hakuri ?ta aikawa wankakkiyar kwakwaluwarta tambayar .” Jiki a sanyaye ta yunkura ta mike ta tashi tsaye tana goge hawayen dake tsiyaya daga cikin kwarnin idanunta ,ta dauki tiren abincin da mumy ta kawo mata ta fito zuwa parlour inda ta iske ruky zaune tana buga game a wayarta tana ganinta ta bar abinda take ta fuskanceta tana cewa “amaryar a gidan adnan yaushe kika dawo ?tanwer ta sakar mata murmushin yake tana boye damuwarta sannan tace “ban wani jima da dawowa ba akwai labari ne ? “Sosai kuwa idan kin huta kizo kiji , amman dai yau kin dawo da wuri ,eh babu wani aiki dayawa ne ta bata amsa tana shigewa kitchen ,ruky tabi bayanta da kallo aranta tace “ko me ya sameta duk tayi wani iri da alamun ma kamar kuka tayi ?allah dai ka iya mana abinda bazamu iya ba, allah karka barmu da zabinmu ka zabamana abinda yafi alkhairi a rayuwarmu, tanwer ta ajiye tiren ta fito ta dauki handbag dinta ta koma dakinta .” ta zauna a tsakiyar gadonta ta fito da wayarta tana kallo tana jin mummunar faduwar gaba dake tattare da tsinkewar zuciya mai tsanani wankakkiyar zuciyarta ce ke bata shawarar ta kirasa ta bashi hakuri yayinda wata zuciyar ke kwabarta tana tuna mata gargadinsa gareta “my advice to you stop call me or chart me again ,and I don't won't to see your face again in my life ,stay a way from me tanwer idan kuma kikayi taurin kai da gangancin zuwa inda nake ko kiran layina wallahi sai nayi kwallo dake na fasa kanki da harsashi nan take idanunta suka ciko da ruwan hawaye jikinta ya dauki zafi ta koma ta jingina bayanta da abun gado hawaye na bin gefen idanunta “me zanyi yanzu ? tayiwa kanta tmby zuciyarta na rawa sosai ta shiga tunanin yadda zata yi “me zai hana ki kira anas tunda kina da numbersa gyara zamanta tayi sosai ta soma neman layinsa kira daya ya dauka yana kiran sunanta .” “Tanwer ! “Na’am anas ina yini ? “Lafiya tanwer ya aiki da fama da jama’a ?alhamdulillah ta bashi amsa muryata a sanyaye , shiru ne ya biyo baya na kusan second biyar tana son tmbyrsa jaguwa tana jin tsoron ko yana kusa dashi tajawa kanta bala’i dashi karon kanshi jin tayi shiru yace “yaakayi tanwer ?,adnan fa ? tayi mgnr muryarta na rawa “yana dakinsa jin haka yasa ta sauke wani wahalallen numfashi da ajiyar zuciya atare ,me yake yi anas ?gskya ban sani ba ya dai kwanata yanzu ma nake son na koma dakin na tashesa dan bai yi sallah ba .” “Okay daman na kira ne dan allah ka bashi hakuri akan abinda nayi masa nasan ya fad’a maka komai daya faru ,yayi hakuri kuskure ne bazan sake ba amman shima ka fad’a masa komai zai min bana son yayi min a gaban kowa gara yayi min daga ni sai shi ko kasheni zai yi yayi na yarda bazai dameni ba amman a bayyana nasi banaso Ana’s ta karasa maganar tana fashe masa da kuka .” Naunayen ajiyar zuciya ya sauke “karki damu tanwer inshaallahu zan fada masa sakonki , kema ki cigaba da hakuri da wannan rigimammen abokin nawa abinda kuma yayi kishi ne ba komai ba “wallahi zan iya rike alqurani nayi rantsuwa dashi babu komai acikin raina akan dr muyis ,ba tun yau ba munyi maganar dashi dr muyis a abokin aikina na daukesa shi dai yana sona amman ni sam sam babu soyayyarsa acikin zuciyata adnan kawai zuciyata ke só amman yadda yazo yayi min agaban dr muyis ya bani haushi shiyasa nayi masa abinda nayi amman dan allah ka bashi hakuri bana son nayi abinda zan bata masa rai ,adnan yasan yadda nake sonshi wallahi da wani abu ma idan ance yayi min bazai ba i love him so much please let him try to understand naso nazo a yanzu amman yayi min gargadi kuma na tsorata da gargadinsa ta karasa maganar tana sheshekan kuka tanwer don’t cry please and kiyi zamanki zan fada masa sakonki idan ya huce zan kiraki a waya na fada miki yadda mukayi dashi sai ki kirasa kuyi magana “. tayi shiru tana tsaida kukanta can tace “Ana’s kana ganin kuwa adnan nasona kuma zai aureni?gsky ni dai a tawa fahimtar yana sonki kuma yana da muradin aurenki amman dole sai kinyi hakuri da adnan tanwer amman dan so adnan na sonki zuciyarsa ce ke yaudararsa amman jikina yana bani lokacin yayi da zaki mallaki zuciyarsa gbdy abinda yayi ma dazu cikin so ne tanwer idan bai sonki bazai yi kishinki ba ke dai ki kara hakuri ki kuma yi addua abinda yafi zama alkhairi a tsakaninki dashi allah ya tabbatar mana sannan ki daina kula wannan dr din Sun dan jima suna waya yana fada mata adnan na sonta murmushi jin dadi ne ya bayyana akan fuskarta take taji kashi saba’in acikin damuwarta ta kau a karshe sukayi sallama ,” ******* A hankali bacci ya dauke jaguwa daga kwanciyar da yayi duk da bacci yake amman hakan bai hana zuciyarsa suya ba har kusan karfe uku bai fito ba anas ya mike ya koma dakin ya dubosa stil bacci yake ya karasa inda akwatin kudi yake ya bude ya dauki daidai wanda zai bukata ya fita ya aiki sky yayi musu order abinci ya sake komawa dakin ya zauna ya kira layin hally kira biyu yayi mata sannan ta dauka muryata cike da mayen bacci ta gaishesa ya amsa yana cewa “my princess me kike ne ?tayi narai narai da idanunta tana sauke masa numfashinta akunnensa ya sauke numfashi “bacci kikeyi ne ? Tace “eh! Okay tashi kije kiyi wanka kici abinci idan kin gama ki min flash ya katse kiran a lokacin da itama ta mike ta shiga bathroom.” Karfe biyar daidai jaguwa ya farka daga baccinsa ya sauko daga kan gado yana mika sannan ya janyo towel ya shiga bayi wanka yayi hade da dauro alwala ya fito yana goge jikinsa da karamin towel yana tsaye ana’s ya shigo fushi ne sosai cike da zuciyarsa da fuskarshi ganin zai saka kaya yasa ya fice ya bashi guri ya koma parlors bai jima da zama ba sky ya dawo yayi knowking ya bashi umarnin shigowa izinin shigowa anas ya bashi , sky ya shigo cikin parlour hannunsa rike da ledodi cike da girmamawa ya rusuna yana kokarin ajiye ledodi . Anas ya yunkura anas yayi yana duba ledodin “ya baka ajiyewa su kamil nasu ba ko sun fita ne ?no suna anan falo ,okay ka dauki nasu ka wuce dashi sky cike da girmamawa ya dauki leda uku ya fita shi kuma ya dauki nasu ledodi Ya nufi bedroom din jaguwa kallo daya yayi masa ya dauke kansa yana taje sumar kanshi da cum a zuciyarsa yana mai jin haushi tanwer yana gamawa ya nufi hanyar fita anas ya biyosa yana kiran sunansa “adnan ga abinci fa ,bana ci ya fada a takaice yana cigaba da tafiya bai tsaya akoina ba sai falonsa “haba muradin tanwer karmuyi haka da kai please jaguwa ya zauna akan kujera ya a wurga masa harara “allah ya tsareni da wannan useless girl din “uhmmm banaso karka sake kiranta da useless dan baita bace idan ita useless ce kai fa me zaa kiraka dashi ?tsayawa yayi yana kallonsa a hankali ya sauke numfashi anas ya bude ledar abinci ya fito da takeaway ya tura masa abinci gabansa “kaci abinci !”. ya lumshe rikitattun idanuntmsa saboda yunwa da fushi,amman bai tunanin bacin ran da yake ciki zai barshi yaci wani abinci “dan girman anas ka dauke abincin nan a gabana abinda nafi bukata daga gareta yanzu shine dariya shi kawai nake son gani a kwance a fuskarka domin na tabbatar da na haukace gbdy “Kayi hakuri dan girman allah da darajan iyayenka ka sanyawa zuciyarka natsuwa kaci wani abu yayi maganr in a serious way “idan baka ci abincin nan ba wallahi yau babu inda zani anan zan kwana na bar hally ita kadai ya karasa maganar Kmr zaiyi kuka .” Jin abinda yace kuma yasan zai aikata akansa dan haka ahankali ya soma dibar abincin yana kaiwa bakinsa,sai idan duk lomar da zai yi sai tanwer ta fado masa a rai hade da bugun zuciya sai kuma ya dade bai sake kai abinci bakinsa ba daman kuma haka yanayin cin abinsa yake baya sauri “. shiru anas yayi yana kallonsa har sanda ya ajiye spoon ya mika masa ruwa ya kallesa “amman kai bakaci abincin ba mo me yasa?zanci nafi son naga kasamu natsuwa “yadda anas ya takuresa yaci haka shima yasashi yaci anas yaso yayi masa maganar tanwer amman dai yayi tunanin ya bari zuwa gobe ko anjima anas na gamawa suka mike atare jaguwa ya karasa ya kwashi wayoyinsa suka fito ya na gaba anas biye dashi har zuwa falo inda su jubi suke .” Ya tsaya ya jingina jikinsa da bangon falon yanayin tsayuwarsa ya fahimtar dasu jubi magana zai yi mai mahimanci dan hk suka tsura masa idanunsu tattare da hankalinsu suna jira daga garesa wanda adaidai wannan lokacin tuni anas ya fita kiran sauran yaran kusan atare suka shigo falon jaguwa ya kallesu daya byn daya sannan ya fara magana a tsanake “aiki né kamar koda yaushe ga sambo sama’ila ,sai dai bazamu samu damar zuwa ba zan tura ka scorpion jibi yayi mgnr yana dubansa sannan yayi taku uku ya karasa inda system dinsa yake ya zauna tare da kunnawa “zan tura maka address din inda zaka samesa acikin apapa oil and gas alhj madu gwani shi kadai ne acikin apapa bashi da na biyunsa mutumin maiduguri ne baki ne dogo mai jiki zan tura maka hotonsa da komai nashi tru what’s app dinka kayi aiki da baseera ,akwai hanyoyi masu sauki da zaka fita koda wata matsala zata faru bama fata yana masa bayani yana kallon system dinsa yana operating tunanin tanwer na zuwan masa.” shiru yayi yana kokari ture tunaninta daga zuciyarsa amman ya kasa daga karshe dai ya tabbatarwa da kansa bazai iya raba zuciyarsa da tunaninta ba ya janyo system a gabansa ya cigaba da aikin tunaninta hakan ya fahimtar dasu ya gama bayaninsa daya byn daya suka kama gabansu ,”anas ya matso kusa dashi yana mika masa hannu “zan wuce gida dan allah ka kara hakuri adnan rayuwar nan ma guda nawa take ?ina son zuciyarka ta koyi yadda ake yafiya da sauri . ko gezau bai yi ba bare ya dago ya kallesa ko ya mika masa hannu Kmr yadda ya mika masa “ka yafe min idan na bata maka rai banason kana fushi dani dan sai naji duniyar duk ta Isheni wannan maganar tasa yasa jaguwa ya dan sauko da idanunshi ya dubesa yana dan sakar masa fuska ,dan allah ka saki fuskar nan taka “shikenan nayi “yayi mgn yana murmushin gefen baki “to ko kai fa wallahi har raina yayi sanyi gobe zan kai hally gurin ammi wata killa bazan samu shigowa da wuri ba ya gyada masa kai kawai alamun yaji suka yi sallama ya kama hanyar zuwa gida .” Yau ma kamar jiya a bakin kofar shigowa falon ya tsaya yana sallama ta leko daga kitchen tana yi masa sannu da zuwa ,ya amsa yana cigaba da tsayuwa agurin yana kallonta cikin doguwar riga ya kashe masa idonsa daya “me kike jira da bazaki karaso ki tarbi mijinki ba tunda Kinsan abinda tsayuwatsa take nufi ?”kai ya anas! “Kai ya Ana’s ko gskiya ina jira ta koma cikin kitchen din ta wanke hannunta ta fito ta tsaya a gabansa cike da shagwaba ya dage mata girarsa daya ya janyota kusa dashi sosai ta fada jikinsa ya rungumeta tsam ajikinsa yana sakin numfashi sai daya gama jin dumin jikinta sannan ya sausauta rikon da yayi mata ya hade bakinsu guri daya ya shiga tsotsa “bayan runguma har da wannan nake bukata okay. Ta zare jikinta taja shi zuwa ciki sosai ta zaunar dashi akan kujera tana shafa fuskarsa “ina ka tsaya yau ka dade ,ina tare da adnan tun fita ta bari na kawo maka ruwa ka sha da alamun akwai gajiya atare da kai ta mike ta shiga kitchen ta dauko ruwan gora mai sanyi da cup ta fito ta tsiyaya ta mika masa ya amsa hade da hannunta yana dubanta itama shi take kallo ya zaunar daita a cinyarsa ya kai cup bakinsa ya sha kadan ya mika mata ta ajiye cup din akan table “ki shirya gobe zan kaiki kiga ammi ,da gaske ta fada tana zubewa jikknsa gskiya naji dadi sosai amman kwana zanyi ko ?ya riko hannunta cikin nasa yana kallonta “kwana my princess?ta gyda masa kai “idan kika kwana ni kuma na kwana dawa?ta marairaice masa fuska ,kiyi hakuri kije kiyi ma ammi yini na rigada na saba kwana ajikinki amman idan ki yarda kawai sai mu kwana tare tayi saurin zaro ido waje ,yes dan gsky bazan iya kwana ni kadai yanzu ba “. “Shikenan naji amman sai dare zakazo ka daukeni ?ya dage mata gira ,muje kayi wanka kaci abinci , Wanka dai amman abincin nan no space kamar jiya suna tsaka da hirar soyayyarsu aka kira sallah ya fita zuwa masallaci a daren ma kwanan farinciki sukayi rungume da juna sabanin tanwer da adnan . washegari da safe ta tashi ta hada musu break suka ci suka fice ya bude mata gaban mota ta shiga ta zauna ta rufe ya zagaya ya shiga ya kunna motar suka bar gida bini bini zai jiyo ya kalleta sai murna take zata gida ,ya lalubo tafin hannunta cikin nashi yana murzawa yana janta da hira da tsokana har suka karaso unguwarsu yayi parking adaidai kofar get din gidansu zata bude bangarenta yayi saurin cewa “no my princess bari karki wahalar da kanki ya fita da sauri ya bude mata a hankali ta fito ya kulle motar suka jera suka shiga gidan ,” A haraban gidan anas yaja ya tsaya ta shiga falon bakinta dauke da sallama ammi na zaune bisa kafet ita da haseera suna breakfast ammi ta dago ta kalleta ta kuma kalli bayanta “ina bin malik din yake ?ta karaso ta tsugunna a gabanta tana gaisheta ammi bata damu da ansa gaisuwar ba ta sake tmbyr anas “yana waje ammi ta bata rai “dan sakarci irin naki me yasa zaki bar min yaro a waje maza ki tashi kice ya shigo cike da mamakin irin wannan qaunar da ammi take masa ta mike tana riko hannun haseera “aunty hasera ya kwana biyu ?Lafiya lau auta duk kin wani canza kinyi kyau Kmr wata india tayi murmushi ta nufi kofar fita ta tsaya a gabansa “muje ko dan kasa mamanka tana min fada tai mgn tana zumboro masa baki yayi murmushi ta juya yana biye daita .” Cike da ladabi da biyaya ya shigo bakinsa dauke da sallama ammi ta amsa tana fadada fuskarta da murmushi dan shima yayi kyau kamar yadda diyarta tayi hally ta dauko dadduma ta shimfida masa ya zauna kusa da ammi “anas ya aiki da hakuri da auta ? Alhamdullahi ammi babu abinda zance sai Godiya hasera na kallonsa amman bata ce masa uffan ba abun ya dan tsotsa ran hally shi dake mai saukin kai ne yace “hasera ina yini fuska a hade ta amsa da “Lfy! atakaice dan gani take har dashi acikin masu zuga adnan kar ya aureta hasera ta maida hankalinta gurin hally “hally uwar kyau wannan ai kinfi karfin akiraki mai kyau sai dai uwar kyau hally tayi mata banza “kinga kuwa yadda kika kara kyau kika murje?da kyar tace “na gode mumy kuwa abincin gabanta ta turawa Ana’s tana bashi umarnin yaci babu mutsu ya fara ci hally tasan ya koshi amman bazai iya mutsu daita ba ta tsura musu ido kawai tana jin dadin yadda ammi take qaunarsa byn ya danci kadan suka koma kan kujera suna hira ita ammi da anas da ita kanta hasera sunyi hira sosai cikin haka anas yayi wa ammi sallama ya ajiye mata kudi bandir din yan dubu day day na 50k “ga wannan babu yawa ni zan wuce ,haba anas har da wata hidima?babu wani hidima ammi ki samin albarka shine abinda nafi bukata daga gareki ,allah yayiwa rayuwarku albarka gbdy ya daukakaku a idanun duniya ya rufa muku asiri duniya da lahira Ameen ammi na gode sai anjima ya sa kai zai fita hally ta biyo bayansa domin masa rakiya ,” A haraban gidan haseera ta samesu kamar zasu shige jikin juna ganinta yasa suka dan bawa junansu tazara ta karaso tana cewa hally ki dan mana exuse bata damu ba sai ma shigewa ciki da tayi haseera ta gyara tsayuwa tana tsura masa ido “ada tunanina kana cikin wadan da suke zuga adnan akan kin aurena amman a yanzu na fahimci Kai mutumin kirki ne sannan nasan kasan matsayin da nake dashi azuciyar abokinka ko zan iya sani wani abu karka min karya ka fad’a min gsky sbd allah ?” yayi shiru yana kallonta d’an ta dauresa tunda ta kira allah , “Adnan yana da burin aurena ko kuwa wata can yake da burin aura?Kamar yace mata eh sai kuma yayi shiru” idan ma bashi da burin aurena gara ya fada nasan matsayina ba nayita jiran gawon shanu ba “kibi komai a hankali haseera Kinsan shi alamarin na aure nufi ne na allah da zarar lokaci yayi kuma kece matarsa zaa yi idan bake bace haka zaki hakura“. “Bama zai zamo bani bace matarsa dan da yaje ya kwaso wata gara ace nice zan shiga gidansa kai ni aurensa ko ba alkhairi bane ina rikon allah ya mallaka min shi yayi shiru yana kallonta yana hadiye wani dunkukallen abu daya tsaaya masa a makoshi “jikina yana bani zuciyarsa naga wata amman nasan kowacece bazata fini da komai ba sannan bazata zamo min natsala ba ,ga sako ka fada masa idan ma zai dawo da hankalinsa gareni yayi idan bazai dawo ba sai dai ya mutu bai yi aure ba amman ko zanyi yawo tsirara sai na zama mata agidansa domin shi din nawa ni kadai , idan baka sani ba na fada maka wani abu mahaifina ne ya taimaka masa har ya kawo matsayin da yake a yanzu amman dake shi dan adam masu manta alkhairi , yanzu kai a ganinka ya dace sakayyar taimako da mahaifina yayi masa ya fada akan wata bani ba …? Sai allah ya kaimu byn sallah ayi sallah lafiya karku manta da naman sallahna lol love you guy’s Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wadan nan number's din 09136918331 or 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 09136918331 domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️39 ......Tunda ta fara magana yake kallon bakinta yana jin wani irin zallar'bacin rai mai tsanani ,dan idan akwai abinda ya tsana a rayuwarsa bai wuce yaga ana shiga rayuwar jaguwa ba ko ai bantashi , bai sake ce mata komai ba har sanda ta gama magnrta , sai dai kallo daya zaka masa ka fahimci fuskarsa ta canza daga farinciki da yake ciki zuwa bakinciki ,tayi shiru ta zuba masa idanunta tana kallon fuskarsa da sam babu annuri kwance akai a hankali ya dauke kansa daga kallonta .” cigaba da kallonsa tayi tana jiran taji mai zai ce mata ,ganin yayi shiru yaki cewa komai yasa ta gyara tsayuwarta tace "da fatan zaka fada masa sakona?."bai kalleta ba ya furta "a'a bazan fada masa wannan sakon ba amman idan ke kinji zaki iya to Ki samesa da kanki ki fad'a masa watakilla ma zai fi fahimtarki akaina ". yana gama fadar haka bai tsaya jiran me zata sake cewa ba ya juya a natse ya nufi get din gidan, bayansa tabi da kallo yana taku a hankali shima kamar adnan din yake ta fada a kasan ranta ,komai nashi mai kyau da tsari to ya ma za’ayi abokansa ba zasu kasance kamarsa ba ?."Jiki a sanyaye ta juya ta nufi cikin gidan tana nazarin yanayin daya shiga a lokacin da take masa magana akan adnan "kamar bai ji dadin maganarta ba ?tayiwa kanta tambayar ,tabe labbabta tayi tana cewa "kar allah yasa kaji babu dadi aranka tunda zaginsa nayi da zaka wani ‘bata rai taja tsaki tare da shigewa ciki ." Ahankali anas ya bud'e motarsa ya shiga ya zauna da kamar ya kira hally ta fito suyi sallama sai ya fasa ya kira layin ta yana kokarin yiwa motar key har ya bar unguwar suna waya tana zuba masa shagwaba lokaci daya yaji ta yaye masa dukkanin damuwarsa ,bai tsaya akoina ba sai a kofar gidan jaguwa yayi hon mai gadi ya taso ya bude karamin hujin get, ganin shine ya soma kokarin bude masa babban get ya sanyo hancin motarsa cikin haraban gidan mai gadi na daga masa hannu ,ya karasa inda yake parking din motarsa yayi parking ya kashe motar ya fito yana gyara zaman rigarsa adaidai lokacin da mai gadi ya gama rufe get ya karaso gurinsa cike da girmamawa har zai rusuna masa Ana's yayi saurin dakatar dashi yana cewa "haba baba sau nawa zance maka ka daina duka min ? ai ko baka haifeni ba kayi kani kusan na biyar dani please ka daina bana so ,ya fda yana mika masa hannusa ,gaishesa mai gadi yayi yana murmushin jin dadi dan ba yau bane karo na farko da anas din ke hanashi rusuna masa sabanin sauran ya amsa masa gaisuwar a mutunce kamar koda yaushe sannan ya nufi ciki gida yana shafa sumar kanshi ,binsa mai gadi yayi da kallo gabadaya rayuwarsa ta sake sauyawa ,kamala da natsuwa sun samu kyakkyawan zama ajikinsa har wata yar kiba yayi ta kwanciyar hankali ." Zaune ya iske jaguwa zaune akan kujera a parlour ya daura kafafunsa saman table jikinsa sanye da jajayen kaya wando da riga yana operating laptop , cup din coffee na daga gefen laptop dinsa ,yayinda jabir , kamil da jubi suke zaune suna kallon wani film din soyayya mai suna kuchi kuchi hotahe, sai faman murmushi suke ,sallamrsa ce ta dawo da hankalinsu bakin kofar shigowa har shi jaguwa sai daya dago kanshi a natse daga kallon laptop da yake ya maida idanunshi kan anas dake tsaye yana dubansu alokacin murmushin farinciki bayyane akan fuskarsa yace "da dai kunje kunyi aure da wannan kallon da kukeyi ,a aure ne kawai zakuji gardin soyayyar gaskiya ba irin wannan na film ba wanda nishadi kawai zai dinga saka ku .” ya karasa maganarsa yana mikawa jubi dake kusa dashi hannu domin su gaisa still fuskarsa dauke da murmushin tsokana ." jubi ya hade hannuwansu guri daya ya tsarke sosai yana cewa "kai ma ba wayonka ne ya baka auren ba , taimaka maka akayi aka baka ko kuma nace shishigi da nemana gindi zama da kutse acikin arayuwar wasu yasa akabaka aure if not da haka zaka mutu babu aure dan babu wacce zata aureka da irin rayuwar da kake ,ko ka manta kai din dan giya ne ? sannan kuma mane min mata ?." "Idan ka manta na tuna maka wane ne kai ,mu ka barmu a yadda muke din nan yafiye mana dadi da wata rayuwar aure can wanda babu komai acikinsa sai takura ,wani dadi kake ji a aure da mu bama ji ?." ya tambayesa yana kafesa da jajayen idanunshi “kwana kake da mace muma idan muna bukatar kwana da mace zamuyi ko ba haka ?”saurin maida idanu jaguwa yayi akan jubi wanda ke maganarsa hankali kwance yana duban sauran abokansu babu wata shakka ko fargaba daya nuna a fuskarsa .” jubi ya cigaba da magana a zafafe "shasha yana da kyau ka dinga iya bakinka akan komai dan zakewarka tana dada yawa idan ba haka ba zaka tsinci kanka cikin nadama .”ya saki hannunsa ya fusace ya maida idanunshi kan kallon da yake wanda hakan yasa sauran basu samu damar furta abinda ke cikin ransu ba dan duk abinda suke son fad'a jubi ya rigada ya fad'a masa hakan kuma ya wanke zuciyarsu." hakan nan maganar jubi ta caki zuciyar jaguwa sosai har ya kasa dauke idanusnhi akansa bare ya cigaba da aikin da yake sai daya maimata maganar jubi kusan so uku acikin ransa kafin ya dauke idanusnhi ya kalli anas da yake tsaye kikam yana kallonsu jiki a sanyaye ,a kallon da yake masa ya fahimci jikinsa da kafafunsa rawa suke ,shi kansa cikin tsananin kaduwa da bugawar zuciya yake cigaba da kallonsa yayi sam bai ji dadin kalaman jubi garesa ba haka zalika yasan anas din ma bai ji dadi ba dan gabadaya yanayinsa ya sauya amman yasan babu matakin da zai dauka ,nemo jarumta Ana's yayi ya sanyawa jikinsa.” "Friend !". Ana's ya kira jaguwa a natse yana sakar masa murmushin dole dan da zaa bude zuciyarsa bakinkirin zaa gani tsabar bacin rai ,jaguwa bai amsa ba illa kallonsa da ya cigaba da yi ,shi kuma ya samu guri ya zauna a kusa dashi yana basarwa tamkar maganar jubi bata ta’bashi ba a kallon da yakewa jaguwa ya Karanci damuwarsa ,hargaginsa yake gani tamkar daminsa daya ga abinsa kuma yake shirin rasashi domin nuna masa bai ji haushi ya ba ya maida hankalinsa gasu jubi yace "kuyi hakuri frindes ban san maganata zata bata maku rai ba da banyi ba amman ni da wasa nake muku tunda nasan komai yana da lokaci shi aure kamar mutuwa ne idan .." dan allah malam ka rufe mana baki kasani mana “. Kamil ya katseshi yana zaro masa ido kamar zai cinyesa tare da jan tsaki ,anas ya dan kallesu a firgice zuciyarsa na buguwa da karfi ". “Tunda kayi aure ka karo sabon wulakanci akan wanda kake yi ,sai wasu abubuwa kake yi kamr akanka aka fara aure ko zinariya ka aura iyakcin abinda zakayi kenan bare ba zinariya bace mutun ce dai kamar kowa da zaka wani damu mutane ." tsam jaguwa ya tashi daga shi har laptop da coffee dinsa ya soma tafiya tun kafin zuciyarsa ta tarwatse dan bazai dauki wannan rashin mutuncin akan jininsa ba ,idan kuma yace zai cigaba da zama to lallai zasaka bakinsa kuma hakan zai sa su yi korafi akan yayi side din anas ,shima Ana's ya tashi tsam ya biyosa zuciyarsa ta tafarfasa sai dai yana ta kokarin tausarta.” kusa atare suka shiga dakin jaguwa ya samu guri ya zauna a kujerar falonsa qirjinsa na zafi da ciwo shima Ana's ya zauna a gefensa ,jaguwa bai kalli inda yake ba haka zalika bai ce masa komai ba dan bakaramin haushi ya bashi shi kansa anas ya fahimci haka dan haka ya motsa bakinsa "kayi hakuri ya fad'a yana kallonsa cikin tsananin damuwa ." Jaguwa ya dan ciza lip's dinsa na kasa da karfi "me yasa Ana's ?" "Me yasa kake yin abinda banaso ?"Am so sorry adnan bazan sake ba kuskure ne ya fad'a jiki a sanyaye yana gyara zamansa yana qawalo murmushin dole "tunda sun nuna basa son kana shige musu me yasa bazaka hakura ba ? .” “Ko dole sai ka tsokanesu? shiru anas yayi yana dubansa “.ya kamata zuwa yanzu ka san yadda zaka dinga yin muamula dasu tunda sun nuna basa son kana masu irin wadan nan zantuttuka na tsokana please ka daina ." murmushi stil anas ya sake yi yana cewa "shikenan an daina inshaallahu "kai fa baka daukar tsanar da suke maka a kwanakin da mahimanci ,ni kuma na dauke shi da mahimancin daya zarta tunanin jama'a ,a nawa tunanin ma gani nake sun tsaneka ne tsana mai muni amman dai nasan yadda zanyi da...... ". "Kai haba dai kai kuwa karka yi wani tunanin dabam akansu nifa bana ganin laifinsu ko kadan sai namu,duk kai ne ka jawo komai daga lokacin da'aka boye musu maganr aurena na fahimci basu ji dadi hakan ba shima dalilin sauyawarsu gbdy ,kuma ko ni ne haka zanji babu dadi araina." " duk da haka bai kamata idan ma haka ne ai bai kamata su rike abun acikin zuciyarsu har haka ba ."lumshe ido anas yayi "babu komai zan sake basu hakuri kai ma ka basu hakuri mu cigaba da rayuwarmu kamar yadda muka saba babu jin haushin juna babu kyashi ko hassada a junanmu sannan ya dauko wayar jaguwa dake ringing ya mika masa sunan da ya gani ne yasa ya ajiye wayar ya dauki cup din coffee ya kai bakinsa yana kurba a hankali.” kallon mamaki Ana's ya zuba masa sannan ya dauki wayar yana duba screen din wayar nan yaga sunan tanwer yana yawo ya waiga ya kalli jaguwa "ban fahimci kin daukar wayarta da kayi ba? batare daya kallesa ba yace "bashi da amfani ne shiyasa naki dauka "ya kamata kayi hakuri adnan haka ,komai na rayuwa fa mai wucewa ne wallahi this duniya is noting adnan yau idan mune gobe bamu bane yarinyar nan tayi nadama dan allah ka yafe mata tana sonka dayawa bazata iya rabuwa da kai ba yana da kyau kasan darajan soyayya me ye laifin wanda ke sonka ?. "Babu !. Ya bashi amsa atakaice "to why adnan kaima fa baka kyauta mata ba ,dan bai dace abinda kayi mata a gaban mutane ba ,kamata rashin mutunci a gaban saurayin da bata so sannan ka hadata da kalmar useless ai kowa ma kayi haka zai iya haukace maka .”jaguwa ya saki wani murmushi da ajiyar zuciya atare yana shafa gefen fuskarsa ko yanzu fuskarta ke masa yawo acikin kwakwa luwarsa ,ita kadai ce ta samu wannan matsayin acikin arayuwarsa, dan bai iya mantata duk abinda yake tana nan makale a ransa tana yawo a jinin jikinsa tun yana mamakin matsayin da take dashi a zuciyarsa har ya zo ya daina." Sai daya numfasa kana ya motsa lip's dinsa "kenan ta kiraka ta fada maka na kirata da useless?".sosai kuwa dan abun ya dame ta matuka tana min bayani tana kuka "idan har ta fada maka daidai a maganata babu inda nace mata useless ,i said that who is doing that they will be thinking that is useless that's ol ,duk da haka dai bai dace ka fadi haka ba ,a natse Ana's ya dinga rarrashinsa yana bashi hakuri ya yafewa tanwer sannan ya amince da soyayyarta shi kuwa sai murmushi yake yake wa anas yana jijiga kafarsa daya ." Ana's ya sauke ajiyar zuciya yana dubansa "ka hakura ta kiranka komai ya wuce ?"Kira kuma na sau nawa ai tun jiya take kirana ban dauka ba dan banga amfanin kiran ba bare na dauka ,dazu da safe ma naga shigowar sakonta ya karbi wayarsa yana nuna masa sakonta ,"Assalamu alaikum ,Good morning how are you doing my love"how was your night ? hope you had a great night?let us thank allah for the gift of another day and please forgive me and forget what I did to you " girgiza kai kawai anas yayi yana cewa "kai dai anyi mugu mai taurin zuciya , yanzu kai bakajin tausayin yarinyar nan ?ya girgiza kai batare daya kallesa ba . “Kaga kuwa ni ina jin tausayinta wallahi har hawaye nake zubar mata dan tana mutuwar sonka ,kaso mai sonka adnan ka tausaya mai sonka ko da yake ai kana sonta soyayyarta ma ta musamman ce a zuciyarka ya fada ta tsigar tsoka , jaguwa ya waigo ya kallesa a natse sai dai bai ce masa komai ba hakan kuma ya nuna bazai ce din ba “allah dai ya shiryeka sarkin zuciya da taurin kai jaguwa yayi murmushi yana shafa sumar kansa ,bari naje na sake bawa friend's hakuri magana ta wuce banason ina tare da mutane naga na bata musu rai “jaguwa yace “sauka lafiya aminin kirki .”anas ya mike ya fita daga dakin shi kuma ya cigaba da aikinsa yana murmushi yana tuna tanwer ". Suna zaune har lokacin a falon ya samu guri ya zauna yana fuskantarsu sunga shigowarsa da zamansa amman sukai masa banza tamkar basu san da zaman mutun agurin ba ya gyara zamansa ya kirasu "friends!" amman babu wanda ya juyo daga cikinsu ya kallesa bare yasa rai zasu amsa masa "please kuyi hakuri idan akwai wani laifi da nayi muku yasa kuka tsaneni yanzu ,ni dan adam ne ta yiwu nayi muku Kuskuren bisa rashin sani amman ni atunanina idan nayiwa daya daga cikinku laifi kamata yayi ku kirani ya fad'a min domin in gyara kuskurena ,dan idan ni ne bazan rikeku araina ba zan fada muku komai ya wuce mu cigaba da rayuwarmu cikin soyayya da walwala ,dan allah kuyi hakuri ku yafe min ." shiru falon yayi babu wanda yace masa uffan ya mike daga inda yake zaune ya karaso ya zauna akan table din dake tsakiyar dakin ya riko hannun jubi domin a komai shi ke fara daukar zafi "kayi hakuri abokina duk da wallahi ban san nayi muku laifi ba amman ita rayuwa haka take wani abu Kalilan zai iya kawo fitinar da zai shiga tsakaninka da kowa ya fad'a yana kallonsu daya bayan daya a tare suka sakar masa murmushi wanda da gani na yake ne "karka damu komai ya wuce inji cewar jubi "na gode Kwarai da gaske amman dan allah me nayi maku ?ina son sanin abinda nayi muku saboda na kiyaye dan gaba "me ye amfanin aita tada magana anas bashi da wani amfani allah dai ya yafemu gbdy jubi na rufe baki anas ya mike ya juya yana masu godiya sai ganin jaguwa yayi tsaye ya rungume duk hannunwansa a qirjinsa fuskarsa da alamun annurin farinciki dan yaji dadi kwarai da suka fahimcesa ." "Ya ka tsaya ka karaso ka zauna ka karasa bayyana murmushin farinciki dake ranka?inji cewar kamil . jubi yace "ai dole kaga farinciki a fuskarsa tunda anas ne bakaga dazu fushi yayi ya tashi ya bar gurin saboda an taba zuciyarsa ba ," ya karasa maganar yana fakar idanun jaguwa ya zabgawa anas harara dan shi hakurin dole yayi da yafiyar dole saboda ganin tsayuwar jaguwa daya gani ,kuma idan suna son cima burinsu akan anas lallai sai sunbi komai a hankali." "ai dole na tashi na bar maku guri tunda naga abun naku har da wulakanci so kuke ku tarwatsa min zuciya, ga ciwa aminina mutunci ga tabo jinina ai abun yayi min yawa suka sa dariya gbdynsu a hankali ya cigaba da mgn yana takowa ya tsaya a tsakiyar falon "rayuwarmu a tun farko a tsare take babu wanda ke jin haushin wani hakan kuma yana min dadi ,wannan yace ayi kaza wannan yace ayi wannnan kuma duk muna bin tsarin juna babu mutsu ko jayya a yanzu ma yana da kyau mu cigaba a yadda muka dauko dan babu cin amana a tsakaninmu .” “ban hana kowa aure acikinku ba ,wallahi duk wanda yake bukatar aure acikinku ya nemo mata zan tsaya masa da iyakacin karfina na taimakeku sai dai idan abun ya gagareni idan kuma hakan ta kasance zan shigo da wasu ciki ayi komai cikin sauki da nasara .” Yayi shiru yana kallonsu daya bayan daya yana nazarinsu alhamdulillah ya fahimci duk sun sauko daga mummunar fushin da suka jubi ya kallesa yana murmushi wanda bai kai har cikin zuciyarsa ba sannan bai jin zai canza daga idar da nufin sa,wani irin zafi yake ji acikin zuciyarsa "tunda ya basu damar aure yace mahaifiyarsa ta haifo masu mata kamar yadda ta haifawa Ana's wannan shine maganar dake kwance akan harshensa sai dai yasan matsawar yayi ganganci ta fito daga bakinsa allah ne kadai yasan maseefun dazasu faru ." A natse jaguwa ya dinga jansu da hira yana bawa kansu shawarar har suka shigo da wata hirar cikin nishadi kowannensu na tofa albarkacin bakinsa shi dai anas yanata taka tsantsan da abinda zai fada dan hararar da suke fakar idanun jaguwa suna masa ya tsaya masa arai sallah ne kawai ke ta dasu har biyar tayi anas ya mike alamun zai wuce jaguwa ya kallesa “har zaka wuce ?ya gyada masa kai zanje na dauko hallay a gidan ammi mu wuce gida ,okay gobe ka shigo da wuri saboda fitar sconpio ya gyada kai sannan yayi musu sallama ." ***** Karfe shida daidai a kofar gidan ammi tayi ma anas ya shigo a natse ya gaishe da ammi ,hally tana ganinsa ta mike tsam ta soma shirin tafiya ta dauki bakar ledar da ammi ta bata wanda yake cike da kayan sawa wanda ta dinka masu ita da shafiq sai wata leda dake dauke da magungun Kara ni!ima sukayi mata sallama hasera har bakin mota ta rakasu suka shiga mota suka kama hanyar zuwa gida da zarar yaga tayi shiru zai tsokanota ita kuwa kewar amminta take dan ji tayi kamar karta koma gidanta ta cigaba da zama tare da amminta. Ana's yayita kokarin kawar mata da tunaninta da hirar soyayyarsa mai cike da zolayar da ban dariya wanda yayi nasarar share dukkanin wata damuwar anas . Suna shiga gida ta shiga gida dakinta ta ajiye kayan data zo dasu sannan ta cire mayafinta ta fito ta shiga kitchen ya biyo bayanta ya rike kugunta yana cewa "kada ki daura komai ki hutawarki zanyi mana order abinci hakan daya fad'a yasa ta ajiye abun kunna gas ta biyosa suka fito daga kitchen yana manne daita "sannu duk kin gaji ko?". "Babu wani gajiya ina dai son hutawa ne ."yayi murmushi "ai gani indai hutawa kike son yi sai muyi tare ai zaki fi jin dadi yayi mgnr tana daura gabarsa a wuyanta ta hararesa tana cewa "kai ko". "Ni ko me ? kodan na fiyye sonki dayawa haka allah yayi ni ni mai son hally ne kuma hakan abun alfahari ne agurina ta dan yi murmushi ya zareta ajikinsa ya fita bai shigo ba sai byn sallahr ishai wannan shine kaidarsa tunda ta tare a gidan baya shigowa sai yayi ishai ,a fadarsa tace mata ana karatu a masalacin dan haka yake zama har a idar da ishai sannan ya shigo, sai byn takwas da rabi ya shigo masu da lafiyayyen abinci byn sun ci suka makale juna suna kallo wannan daren ma sun more junansu cikin tsabanin so da kulawa ." washegari bai tashi da wuri ba saboda gajiyar sex sai gurin karfe goma ya tashi da wani matsanancin ciwo kai ya dafe goshinsa da hannunsa daya bai tasheta ba ya shiga bayi ya fara sakarwa kanshi ruwa kafin yayi wanka a daddafe ya fito ruwa na kwance a sansar jikinsa still tana kwance cikin bargo tana baccinta hankali kwance ,ya goge jikinsa yana ciza lips dinsa ya shafa lotion ajikinsa yana sake jin yadda kansa ke mugun sara masa wardrobe dinsa ya nufa idanushi na kanta yana kallonta ya shirya cikin kananan kaya ya karaso ya zauna a bakin gadon yana kallonta tana sauke numfashi a hankali ya kai hannunsa yana shafa fuskarta yana jin kamar ya cigaba da mata numfashi ta huta .” bakinsa ya kai daidai idanunta yayi kiss a hankali ta bude idanunta dake cike da bacci dishi dishi take kallonsa wani murmushi ya sakar mata yana dage mata gira "zan fita my princess sai dai wata killa zan dade yau ban dawo gida ba ki kular min da kanki . Ahankali ta motsa lip's dinta "a dawo lafiya allah ya tsare min kai ,kai ma ka kular min da kanka please matsota yayi sosai Kmr zai shige jikinta dan baya gajiya daita ,suka dan zubawa juna ido ko kyaftawa basayi ahankali ta maida idanunta ta rufe saboda baccin dake cikinsu shima naunayen ajiyar zuciya ya sauke kafin ya mike yana duba time agogon dake daure a hannunsa ya karasa inda ya ajiye wayarsa ya dauka yana kokarin sakata aljihunsa kira ya shigo ya daga "me kake yi ne har yanzu ?". Da kyar ya bude baki yace gani nan fitowa yanzu "me ya faru naji muryarka haka jin muryarka ya daga min hankali?". Ya nufi kofar fita yana cewa "wallahi da ciwon kai na tashi mai tsanani ban kwanta dashi ba amman na tashi dashi "oh sorry my dear ina hally take ?tana bacci ya fada yana shiga dakinsa ya zuge mirrow dinsa wata karamar kofa ta bayyana ya shiga ya dauki bindiga pestol ya soke ajikinsa "kana jina? "Eh ina jinka ya bashi amsa yana runtse idanunshi "karka fito kayi zamanka a gida ka huta tunda baka da Lfy idan scopion ya dawo daga aiki zan zo da kaina muje hospital a duba min kai wannan ciwon kan yayi yawa "okay !" “Ni kaina na fara tunanin ganin likita,okay shikenan Amman ka bar wayarka a kunne bana son na kira naji akashe anas yace "to! ajiye bindigar yayi ya fito ya maida kofar ya rufe ya dawo falo ya kwanta dafe da goshinsa gurin karfe shabiyu saura hally ta tashi ta fara gyara dakinta sannan ta fito zuwa falo domin ta gyara turus tayi sakamakon ganinsa kwance dafe da goshinsa ,da sauri ta karaso gurinsa ta durkusa agabansa ta riko dayan hannunsa cikin nata tana murzawa wani zafi taji ya ratsata ." Bude idanunshi yayi da kyar yana kallonta “kace zaka fita kuma zaka jima baka dawo ba ?ya lunshe mata ido “kaina ke ciwo bazan iya fita ba “sannu !.” Ta fada tana dafe masa goshi “ka sha magani ma kuwa ?ya girgiza mata kai alamun a’a ta mike da sauri ta nufi dakinta tana cewa “me yasa zaka zauna baka sha magani ?.” Yana kwance ta dawo hannunta rike da magani ta shiga kitchen ta dauko ruwan mara sanyi ta fito ta mika masa magani tana rike da goran ruwan ya amsa ya kai bakinsa ta mika masa ruwa tana masa sannu da kyar ya sha magani dan bai son shan magani sannu tayita jera masa tana jin kamar ta maida ciwon kanta ya tashi ya tafi inda zashi ya koma ya kwanta ita kuma ta cigaba da aikinta .” Da misalin karfe daya daidai na rana sconpio suka fito tare da jaguwa zuwa haraban gidan suna magana kasa kasa wanda duk nacinka baka isa kajiyo me suke cewa ba ,jaguwa ya dafa kafadansa yana kallon shigar jikinsa , manya kaya ne sanye ajikinsa su bama su haske can ba haka zalika ba masu dotti ba , kansa har da rawani wuyansa zagaye da manyan carbi tamkar dai irin shirin da malaman darika suke kafafunsa rufe cikin black shoe’s , yadda kafafunsa suke rufe da bakaken takalmin haka jikinsa suke sanye da bakaken kaya rigarsa ce kawai multcolour amman hatta jeans din jikinsa baki ne gefe da gefen west dinsa na makale da bindigar pestol kai tsaye inda machinan aikinsu suke jere jaguwa ya nufa dashi ya damka masa key yana cewa “ka hau wannan .” ya hau wanda jaguwa ya nuna masa yana kokarin ta dashi yaji ya cigaba da magana “ka kula sosai scorpion banason kuskure a aiki sannan ka kula da abun kunnenka daga yadda yake din nan zan dinga jin komai dake tafiya haka zalika zan dinga ganinka ina maka fatan nasara yana rufe bakinsa scorpion ya nufi get yana tsaye agurin mai gadi ya bude masa karamin get ya fita sannan ya juya ya koma ciki hannuwansa duka goye a bayansa.” Scorpion na fita cid ya kira headquarters na polisawa kai tsaye aka dauka da “hello ! “kana ina dcp ? Okay to kayi hanzari ku isa address din dana tura maka , yanzu haka yaronsa ya fita kuma shi kadansa kamar yadda na sheida maka naji suna tautaunawa, yana sanye cikin fararen kaya shirin malunta “dan allah karka bari mu rasa wannnan damar at least ko mutun daya muyi nasarar kama wa acikinsu .” “karka damu zamuyi iyakar kokarin mu sannan ka tabbatar duk abinda ka gani ka daukar mana komai da komai akansa da yaransa a wayarka domin itace hujarmu ,da zarar ya shigo hannu sai mun tona masa asiri a idanun duniya ,shi kuma yaronsa idan ya shigo hannumu yaki bamu damar muyi binkice akan mai gidansa harbesa kawai zanyi mu huta.” cid na katse kiran dcp ya shiga kiran yaransa daya bayan daya kafin kace me sun hadu a wani daki na musamman nan ya shiga basu umarni daman kuma a shiryensu suke kusan atare suka fito suka shiga motocinsu suka fita yayinda scorpion ya isa inda me gidansa ya aikesa cikin nasara ya samu guri nesa kadan da inda aka aikesa yayi parking bisa umarnin ogansa ya sauka akan mashin din ya soma tafiya a natse tamkar mutumin kirki yana jin jaguwa nace masa “karka kuskura ka waiga bayanka cigaba da tafiya kawai domin waigawarka zai sa polisawa dake aiki agurin suyi suspecting dinka sannnan ka fara neman taimako gurin mutanen dake kai kawo agurin .” Bai yi magana ba ya kebe kansa gefe guda ya zaro daya daga cikin carbuna wuyansa ya soma ja yana motsa bakinsa a hankali yana mikawa mutanen dake kai kawo agurin hannunsa ,nan take mutane suka shiga mamaki ganinsa domin dai baa bara a kofar get din maaikatar hasalima korar masu bara ake agurin amman cikin ikon allah sai gashi shi ko kallonsa da tsigar kora babu wanda yayi ,wasu daga cikin mutane suka fara bashi sadaka yayinda wasu ke wucesa suna ganin wani sadaka zasu bashi bayan shi din ba nakkasashe bane kawai malunta ce tayi masa yawa ,wasu ma ko kallosa basayi ba . wata mata ya hango sanye cikin doguwar rigar after dress yanayinta tsam bahausheciya tana daf da wucesa ya biyota da sauri yana rokonta “dan allah ki taimaka min da abinda zan ci saboda allah rabona da abinci tun jiya “ta tsaya tana kare masa kallo sannan ta dauke kanta tana duba Jakarta dagowa tayi tana yatsina fuska “nayi niyyar baka amman gsky bani da canji dubu daya ne “ta fada tana kokarin wucesa ya biyo da sauri yana cewa “ina da canji ,ban gane kana da canji ba sai kace dole sai na baka sadaka?” dan allah matsa ka bani guri , ku zauna kuna bara duk zuciyarka ta muta , kalleka fa da kafafunka da komai amman ka zauna kana bara ta wucesa shi daman so yake ya samu yayi kusa da office din zai shiga kuma yayi saa ,a qalla ya kusan mintuna talatin tsaye a kusa da office din alhj madu sannan yajiyo sautin muryar jaguwa ta cikin abun kunnesa “ lokaci yayi da zaka shiga.” tsam scorpion ya soma tafiya ya nufi kofar office din alhj madu ,cikin saa yayi attacking din PA dinsa shi kadai zaune ta hanyar daura masa bakin bindiga yana cire rawanin kamshi yayi cilli dashi yana tmbyrsa alhj madu ,kai tsaye ya nufi office din alhji madu dashi , a daidai wannan lokacin polisawa suka karaso suka raba kansu kashi kashi kamar yadda mai gidansu ya tsara masu.” Suna shiga office din alhj madu ya dago a matukar firgice yana kallon kofar shigowa dan haka nan yaji faduwar gaba da ana murda handle din kofar , gabansa ya cigaba da faduwa tare yin mutuwar zaune akan kujera scorpion ya tura PA cikin bayi ya kulle sannan yayi facing dinsa yana saita kansa da bindiga jikinsa na rawa yace “karka kasheni ka fada min abinda kake bukata zan baka ? “kai ma ai ka rigada kasan abinda ya kawoni ? “Ba….babu kudi a…..” “Gasu can ya nuna masa katuwar jakar ghana most go dake ajiye a kasa sakamakon ganin scorpion a gabansa yana gyara bindiga yana mazurai fuskarsa babu alamun wasa ,jikin alhj madu ban da karkarwa babu abinda yake domin baa taba kawo masa hari ba sai yau ,scorpion ya isa ya bude jakar daloli kudi ya gani makil aciki suna kyali,ya maida zip din jakar ya rufe ya cire manya kayan jikinsa da carbuna wuyansa ya watsar ,ainihin kayansa suka bayyana ya fito da bakar hula aljihun wondonsa ya saka, ya dan durkusa ya ciro safar hannu a gefe da gefe safar kafafunsa ya zira a hannuwansa sannan ya dauki jakar kudin ya janyo kofar ya kulle shima acikin office dinsa sannan ya fito ya soma tafiya a natse .” polisawan da suke zagaye da gurin gbdy a hankalce suke sai dai sam basu ga wani mai irin shigar da cid ya fada musu ba dan haka dcp yayi kokarin afkawa cikin office din alhj madu da sauri à daidai lokacin da scorpion ke kokarin fitowa sukayi karo da juna har abun kunne scorpion ya cire ya fadi kasa kamar gillamar walkiya jaguwa yaga wulgawar wani da bai san ko waye ba sannan ya daina ganin komai dake faruwa ai kuwa hankalinsa yayi matukar tashi ya zabura ya mike tsaye daga zaune da yake a gaban system qirjinsa na bugawa ya rike kugunsa da hannu daya stil idanushi na kallon computer.” dcp bai tsaya yabi ta kansa ba ya wucesa da sauri yana cewa “so …sorry.” scorpion yayi saurin yin kasa ya dauki abun kunnensa amman kuma bai yi azancin maida shi kunnesa ba ya cigaba da tafiya cikin sauri rike dashi yana tunanin inda ya yasan wannan fuskar da sukayi karo yanzu ,da wannan tunanin ya karasa ficewa ,dcp na gama shiga office din ya soma jiyo sautin muryar alhj madu yana ihun barawo!!!. Da sauri dcp yace “yana ina sawunsa muka biyo ?”yanzu yanzu ya fita sanye da bakaken kaya hannunsa rike da ghana ..” ai bai tsaya ya gama jin abinda zai fada ba ya juya da sauri dan tuni kwakwaluwarsa ta hasko masa fuskar mutumin da sukayi karo dashi da zai shigo da wani saurin yake tafiya yana kiran layukan yaransa dake da connecting da wayarsa yana kwatanta masu kamanin scorpion da shigar jikinsa .” Tun daga nesa suka hango tahowarsa “gashi nan babu tantama shine wannan barawon “daya daga cikin polisawa ya fad’a ahankali ,dan haka suka sake shiri domin farmakansa har ya karasa inda ya ajiye mashin dinsa idanunsu na tsaye kyam akansa yayinda dcp ke tahowa ta baya cikin hanzari , scorpion ya hau mashin dinsa tare da ajiye ghana most go a gaban mashin dinsa ya manna abun kunnensa ,nan take jaguwa ya sauke naunayen ajiyar zuciya amman kuma sai yaji wani mummunar faduwar gaba sakamakon mutumin daya hango ta bayansa yana kokarin isa inda yake , har scorpion ya kunna mashin dinsa yaga mutumin da sukayi karo dashi ya bayyana a gabansa bai tsaya wata wata ba ya saita kansa da bindiga sannan ya kai dayan hannunsa ya kashe mashin din ya zare key yana dubansa akaskance .” shima scorpion kallonsa yake a matukar firgice gabansa na faduwa yayinda polisawa suka fara fitowa daya bayan daya daga maboyarsu suka zagayesa take jikinsa ya kama rawa sai lokaci ya gane waye a gabansa dcp ne agabansa ya kalli gabas da yamma sune ta koina babu inda zai gudu dan haka yayi sounder ya sauko daga kan mashin din tun kafin abashi umarni ya daga hannuwansa duka sama wani wawan tsaki jaguwa yaja yana furta “oh scorpion …….” Wanda hakan ya janyo hankalinsu jabir zuwa garesa da sauri suka mike suka nufi karamin falon da yake suna kiran sunansa ,shima kokarin fitowa yake hannunsa dauke da computer ya fito a bakin kofa sukaci karo “an kama scorpion “what?” Suka hada baki gurin fadar haka hankalinsu a matukar tashe ,babban falo suka dawo jaguwa ya ajiye computer suna kallon abinda ke faruwa , damke hannunwansa cikin juna jaguwa yayi jikinsa na daukar zafi ,yana kallon polisawa suka tasa keyar scorpion zuwa cikin motarsu byn sun saka masa handcuff ,mutun biyu suka sakashi a tsakiyarsu sauran suka zauna a baya tare da jakar kudi .” Kai kawo jaguwa ya fara acikin falon dafe da goshinsa yana tunanin mafuta kwakwaluwarsa tashiga tunanin mai zurfi “ya ma akayi suka san da fitar scorpion?yayi wa kansa tmby “Kenan har yanzu suna bibiyarsa?a hankali ya juyo jikinsa na zafi ya tsurawa computer idanunshi , hankalinsa a matukar tashe yake kallon bakin scorpion dake motsi a hankali , sosai ya matso yana son ya fahimci abinda yake fad’a ai kuwa take ya fahimta “boss karka barni haka shine kawai abinda yake fad’a yana sake maimaitawa kana kallonsa kasan yana cikin firgici mai tattare da tashin hankali,” “Bazan barka ba scorpion duk yadda zan fitar da kai zanyi koda kuwa zan rasa komai nawa da rayuwata né amman zan fito da kai ,yana kallonsa ya lumshe idanunshi alamun ya gamsu da maganarsa,cikin kankanin lokaci suka isa headquarters dashi scorpion ya fito daga cikin mota zuciyarsa cike da kwarin gwiwa,haka suma polisawa suka firfito fuskokinsu kwance da nasara kamo daya daga cikin yaran jaguwa aka nufi wani bangare da scorpion aka ajiyesa wasu polisawa guda biyu suka fara seaching dinsa suka rabashi da wayarsa da bindigarsa da abun kunne wanda hakan ne yasa jaguwa ya daina ganin halin da yake ciki ,yaja tsaki yana kiran aikin banza kawai “. Ranar karasa yini sukayi cikin tsananin tashin hankali mara misaltuwa kowa ka kalli fuskarsa babu annuri ,kuma shiru har karfe biyar anas bai kira ba shima kuna bai kirasa ba kamar yadda yace ya bar wayarsa a kunne zai kira ,dan haka ya kira layinsa kira daya hally ta dauka tana gaishesa cike da girmamawa,bai amsa ba yace “ina Ana’s?” “Yana bacci yaya bashi da lfy ko na tashesa ne ?”. “No karki tashesa but idan shida tayi bai tashi ba ki tashesa kice ya kirani kinji “to !ta fada ya katse kiran yana runtse idanunshi ,kwakwaluwarsa tunani hanyar da zai fito da scorpion take ba tare daya dauki lokaci a hannun polisawa ba.” daren yayi babu wanda ya runtsa acikinsu har anas dan sunyi waya daga baya kuma ya fada masa komai alokacin yaso zuwa shine ya hanashi hatta hally ta fahimci akwai damuwa sai dai tayi masa tambayar duniya yace babu komai allah allah ya dinga yi gari ya waye ya isa gidan su san yadda zaayi.” Washegari A hadadden falon jaguwa zaune wasu mutane suke akan kujera suna fuskantar juna daya sanye da bakaken kaya yayinda dayan ke sanye da fararen kaya jaguwa na zaune akan wata karamar kujera ya juya masu baya jikinsa sanye ciki blue black din riga da Wando gbdy yaransa suna tsaye ban da anas bai samu damar karasowa ba ,a hankali daya daga cikin bakin mutane da suke zaune ya fara magana cikin zafin rai "kasan irin hasarar da nayi dalilinka kuwa ? kasan irin abinda na rasa dalilinka sakarcinka?” ko bakaji ina maka magana ne kayi banza da kanka wai kayi dani ? Jaguwa sam bai juyo ba sai danne danne yake acikin wayarsa zuciya tazo masa wuya damuwa kashi da kashi sun sanyoshi gaba .” “ban da sakacin banza da rainin hankali irin na......."Ana's wanda ya karaso yanzu sanye da blue jeans da riga ash colour yayi taku daya biyu yana cewa " kai kai kai !!! Ya fuskanci wanda ke gabansa "da kai nake yin maganata wai meke faruwa ahankali ya juya ya kalli na bayansa ina tambayar wai meke faruwa abani amsa mana.” wai yanzu har kuna da zuciyar da zakuyi mana maganr akan wani abu naku bayan mun sha biya muku buririnkanku lokaci dayawa mun sadaukar da rayukanmu.” ya juyo ya kalli mai farin kaya "bakasan iyakacin sau nawa bane muke shiga hatsari duk adalilinku ya karasa maganar yana nuna masa kofar fita da d'an yatsansa babu mutsu ya mike tsaye jiki a sanyaye "kunyi kuskure domin lokaci ya rigada ya canza ya kai hannu ya dafa kafafan jaguwa "wai me yake faruwa né ? "Kai kabasu dama su dinga mana magana irin haka inji cewar kamil ya fada yna fuskatar jaguwa ?. Jubi yace "wadan nan fa costom department ne Kullum kawai matsalar jami'an tsoro costom gashi mu bamu da kowa acikin jami'an tsaro ,acikinmu babu wanda yake da halaka da polisawa sai dai da yarinyar minister kawai ,shin yana haduwa da minister ne ko kuma da yarinyar minister kawai , koma dai menene ita kan bata da wani amfani agurinmu ,gashi scorpion ya shiga hannu bamu san a wani hali yaje ciki ba ga wadan nan mayun kudin sunzo karbar kasonsu ,yanzu da me zamuyi amfani mu fito da scorpion “? “Jaguwa shi ya saba sace yammata ya nuna kwarewa rasa ya sato mana karamar kanwar dcp bincike mu ya nuna wani sati zaa fara bikknta ya karasa maganar yana dariya ,gbdy suka sa dariya banda anas da jaguwa dan ransa a bace yake gbdy suka fita , falon ya saura daga shi sai ana babu wanda yayi mgn acikinsu wayar jaguwa ta soma ringin ya duba tanwer ce yaki dauka ta sake kira yaki dauka cikin haka wayar anas ta fara ringin ya ciro ya duba "tanwer ce ..” ya fada jikinsa a sanyaye “ka rabu da wannan yarinyar abinda nake gudar mata kenan ta kasa fahimta , irin wannan matsalar anas, nifa nasan da rayuwata da nata da kai da hally duk suna cikin hatsari yanzu kuma kaji abinda jubi ya fada ni ne na saba satan yammata " yayi maganar tamkar zai zubar da hawaye “ka manta da maganr jubi ni ban damu da abinda yace ba . Ya mike daga zaunen da yake ya goya hannunwansa duka a bayansa ya soma zariya acikin falon gumi na karya masa,hankali ya kamo lip’s dinsa na kasa ya ciza da karfi Ana’s ya karaso ya dafashi “dan allah karkasa damuwa aranka hanyar fito da scorpion ya kamata mu fara nema ,”yanzu ba wannan bane a gabana domin kuwa gabadaya nagama tsara komai na fitowars scorpion matsalar dai yarinyar nan tanwer halin zata shiga kawai nake tunani ranar dana shiga hannu .”… Fatan munyi sallah lafiya allah maimata mana ,allah ya biya mana bukatunmu na alkhairi,allah kuma ya jikan iyayenmu,mu kuma allah ya gafarta mana .” Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wadan nan number's din 09136918331 or 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 09136918331 domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️40 "Ana's yayi shiru yana kallonsa yana nazarin maganarsa "yanzu ba wannan bane a gabana domin kuwa gabadaya na gama tsara komai na fitowar scorpion matsalar dai yarinyar nan tanwer halin da zata shiga kawai nake tunani ranar dana shiga hannu ."Ya maimaita maganar yafi sau uku acikin ransa yana dubansa tamkar ranar ya fara ganinsa,bama halin da mahaifiyarsa da kannensa zasu shiga ne damuwarsa ba halin da tanwer zata shiga ne yafi d'aga masa hankali ".?"lallai abinda yake gudar masa ne yake shirin faruwa dashi fad'awa cikin makauniyar soyayya ." nan take shima zuciyarsa ta hasko masa matarsa hally baiwar allah "tabbas shima ita yafi ji da tausayawa ,gara ma tanwer tasan waye jaguwa da alqallarsa shifa ?".halima bata san komai akansa ba ko ya zataji idan tasan alqallar mijinta da yayanta "? "Subhallah ya furta a fili kana ya numfasa yana jin wani tashin hankali na sake mamayesa , jiki a Sanyaye ya soma magana qirjinsa na dokawa "shiyasa nake gaya maka mu bar sana'ar nan idan ta kama ma sai mu canza gari mu cigaba da rayuwarmu da iyalinmu tunda babu wanda yasan ainihin fuskokinmu "ana wata magana anas kana wata “ yayi mgnr a fusace wanda a zahiri ake iya gani jijiyon kansa da suka tashi sukayi rudu rudu "kana ganin barin wannan sana'ar kai tsaye ko canza gari abu ne mai sauki .?"bafa abu ne mai sauki ba kamar yadda hasashenka yake hango maka ." Dukkaninsu shiru sukayi suna duban juna suna tunani me zurfi kafin daga baya anas yaja numfashi da karfi ya sauke "to yanzu taya ka tsara fito da scorpion ? hanya daya ce na tsara ,rike wuyan dcp ,"taya zaka samu damar isa inda yake bare ka rike masa wuya ?"Ka kwantar da hankalinka kana nan zan fara aiwatar da komai amman ni kadai zanje gurinsa ,"bazan iya barinka kaje kai kadai ba saboda ina matukar bukatarka araye banason kayi kasadar daka saba akanmu,idan kuma lallai sai kayi kasadar sai dai muje tare amman bazan iya barinka kaje kai daya ba ." ya karashe maganar cike da rauni ."na sani ana's kana gudun wani abu ya sameni kamar yadda nima ina jin tsoron abinda zai sameka,abinda zai sameka idan ina da dama kafin ya sameka ya fara samuna bare kuma babu abinda zai samemu daga ni har kai saboda bamu rayu dan mu matu a hannun makiyanmu ba ,dan haka ka kwantar da hankalinka anas babu abinda zai faru dani zan tafi kuma ni kadai , Kai dai kayi min addua kawai shine abinda nafi bukata daga gareka ." "Yaushe zaka tafi "?. "May be yau ko gobe at anytime dai zan iya isa garesa idan shirina ya kammala ". anas ya sake yin shiru tare da zuba masa rinannun idanunshi ,can yace "nifa ina tunanin kamar akwai masu bibiyarmu dan nayi mamakin yadda akayi dcp yasan da fitar scorpion"?"Eh nima nayi tunanin haka sai dai na kasa tsaida zuciyata akan kowa acikinmu kar nayi kuskuren da nayi a watannin baya wanda hakan yana cikin dalilin da yasa su jubi suke mana wani duba ."Haka ne kuma gara ma da baka ce musu komai ba amman ni kuma a tunanina sai ina ganin kamar aliyu ne ."shiru jaguwa yayi yana tauna lips dinsa da karfi yana nazarin maganar anas "zuciyata ta rigada ya yarda dashi anas bana tunanin aliyu nada saka hannu acikin abinda ya faru ". "me yasa ma zakayi tunanin haka akansa ? sam sam bama zai ta'ba yi min haka ba ,yaron dana daukesa tamkar jinina na 'yanta shi daga wahala zuwa dadi ,kai kasan irin abinda nayi facing kafin na samarwa aliyu aiki a ma'aikatar kudi ,to me yasa zakayi tunanin zai min haka ?." Anas yayi shiru yana cigaba da dubansa batare daya ce komai ba "Karka manta aliyu baya tare damu na tsawon lokaci sannan har ya bar gidan nan bai san sana'ar mu ba ,bugu da qari bashi da app dinmu da muke ganin komai da sautin muryar juna a duk inda muke yayi maganar yana zagaye anas ". "shi kansa anas tunani me zurfi yake sosai yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa kanshi ne ya kulle har yayi wannan tunani domin ya rasa wa zai zarga da munafuntarsu ,a hankali jaguwa ya kai hannunsa ya dafa kafadan anas tare da tsayawa cak yana dan jin tsoron faruwar abinda Ana's din yayi tunani akai ,hakan fa zai iya faruwa ko anas ? Yayiwa anas da kwakwaluwarsa tambaya". "A wannan zamanin mutane sun zama abun tsoro cin amana ne qarara ke zagayedamu bamu sani ba , babu abinda mutane bazasu iya zama ba ,ko su canza akowani lokaci , wadan da muka taimakawa a karshe zasu iya zama silar fadawarmu halaka ,kai kasan wannan aikin da muke yi baya bukatar yarda da mutane ,lallai a nemoshi a tunhumesa yanayinsa kawai zai tabbatar mana da abinda muke bukata "lallai muna bukatar mu san ta yadda aka san fitar sconpio daga gidan nan da kuma inda zashi domin byn mu goma da muka tautauna babu wanda yasan da fitarsa kuma na tabbatar acikinmu babu wanda zai fitar da sirrinmu tunda ba yau muke tare ba dole sai mun yi bincike sosai akansa musan waye shi dan leke asiri ne ko kuwa shi din namu ne ?. "Wannnan gsky ne na yarda da kai dari bisa dari Ana's to yanzu me ya kamata muyi? Anas yayi shiru kawai yana sake zurfafa tunaninsa domin nemo mafuta."ka fada min abinda ya kamata muyi mana kayi shiru kana kallona ?" ban san me zamuyi ba wallahi kaina ya kulle ,kayi tunani adnan dan ka fini kaifin basera da hangen nesa akan komai kayi tunani me kyau abokina."gyada kai jaguwa yayi sannnan ya cigaba da tafiya yana kallon yatsun kafafunsa yana zurfafa tunaninsa "da fari muna bukatar kwakwarar hujjar da zai tabbatar mana da aliyu ya shigo gidan nan acikin kwanakin ko bai shigo ba ", "Eh mu samu wannnan hujjar mu fara duba naurorin gidan nan tukun , duba nau'rori kawai bazai bamu wannnan hujar da muke nema ba saboda a wannnan falon mukayi tautaunarwa fitar sconpio kuma har muka gama babu wanda ya shigo duk wanda ma ya fitar da maganar to yayi ne ta hanyar lebe ,amman bazan ki ta taka ba muje mu duba tukun mu san next abinda zamuyi ." Duk da hankalinsu a tashe yake amman a natse suka jera har dakin na musamman da na'urorin suke .”jaguwa ya samu guri ya zauna ya daura kafarsa daya akan daya tare da rike habarsa da hannu daya yana kallon anas dake kokarin kunna makaken tv dake manne da bangon dakin , nan take ya kunnu bangaren dake daukar haraban gidan har inda mai gadi yake zama suka maida hankali kai ." a hankali suke kallo duk abinda ke faruwa har suka kawo wani guri inda suka ga yana nuna musu dishi dishi alamun an rufe idon camerar kuma daga waje can kuma komai ya daidaita suka cigaba da ganin komai har zuwa fitar scorpion a jiya da shigowar bakinsu na dazu da shigowar anas ."jaguwa ya mike tsam ya hade hannunwansa guri daya yana tura lips dinsa na kasa cikin bakinsa cike da zafin rai ya soma magana "anan aka samu matsala "a wannan gurin aka samu matsala ya sake maimaitawa yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa,idan ma aliyu ne lallai suna da hadin baki da wannan tsohon dake mana gadi ". A dan firgice anas ya dubesa zuciyarsa na rawa kafin daga baya ya soma magana cikin tsananin tashin hankali "gaskiya bana tuanin tsohon nan zai yi mana haka, za dai mu tambayesa amman mutamin nan yana da kirki bazai zama da hadin bakinsa ba,idan kuma har ya zamo da hadin bakinsa lallai wayo aliyu yayi masa dan wannan tsohon bana tunanin zai iya shirya wannan kimurmura kuma na tabbatar bazai boye mana komai ba tabbas idan aliyu ya shigo gidan nan zai fada mana idan ma aliyu ya yaudaresa ne ya bashi wani abu dan ya ida nufinsa akanmu zai fad'a mana ." jaguwa bai ce komai ba ya fito zuwa babban parlour'nsa ya karasa inda fridge yake ya bude ya dauki goran ruwan mai sanyi ya kafa a bakinsa dan tashin hankalin da yake ciki yasa makoshinsa ya bushe ,har cikin zuciyarsa bai yarda aliyu zai masa haka , zuciyarsa tafi amince masa da me gadi ne idan kuwa hakan ya tabbata zai bashi mamaki ,zai masa abinda mutane zasu tsaneshi sai daya shanye ruwan tas sannan yayi wurgi da goron ruwan yana sauke numfashi ,ya rike kugunsa da hannunsa daya ya fara tafiya babu shiri shima anas ya biyosa a baya ,yana cikin damuwa da tashin hankali amman idan ka kallesa bazaka fahimci komai ba sakamakon dakiyar zuciyar da allah ya bashi ." Kafafunsa basu tsaya akoina ba sai inda mai gadinsa yake zaune yana cin dafaffiyar kyada ya tsaya a gabansa kyam bayan ya zuba hannuwansa duka cikin aljihun wandonsa tare da zuba masa rikitattun idanusnhi yana kallonsa,shi kansa mai gadi sai daya tsargu da irin kallon da jaguwa yake masa dan bai taba masa kallo irin haka ba har tsakiyar idanu,babu shiri ya ajiye ledar gyadar hannunsa yana cewa "yallabai barka da fitowa?jaguwa ya daidaita kansa yana sake boye tashin hankalinsa ya gyada masa kai kawai .” sai da anas yayi masa alamar yayi magana sannan ya bude bakinsa da kyar yace “baba ya aiki "? “alhamdulillah mun godewa allah ina ta son ma na shigo nayi maka magana akan Jama’arka sun dade yau a kofar gida suna jiran fitowarka ,wasu sun gaji sun wuce wasu kuwa suna nan har yanzu sunki tafiya “. Shiru jaguwa yayi daga maganar farko da yayi bai sake cewa komai illa idanu daya zuba masa ganin bashi da niyyar sake yin magana yasa ana's ya shafa sumar kanshi shima yaso yayi masa magana dan lokacin da zai shigo ya mutane dayawa a kofar gida sai dai tashin hankalin da ya taho dashi ya mantar dashi ."Allah sarki bari yanzu idan ya koma ciki zai sa azo a sallamesu inji cewar Ana's .shi dai jaguwa bai sake cewa uffan ba sai idanu daya zuba ma mai gadi yana karantar yanayinsa gabadaya yanayinsa ya nuna masa rashin gsky Ana's ya cigaba da magana "daman baba mun zo mu tambayeka wani abu ne ? allah yasa na sani yallabai yayi maganar da sauri zuciyarsa na rawa "nace ko aliyu yazo gidan nan acikin kwanankin nan da suka wuce ?shiru mai gadi yayi yana tunanin amsar da zai bashi "baba ana tambayarka kayi shiru ."eh yazo ko bai zo ba that's all ? "uhm bai zo ba ". stil jaguwa cigaba da kallon bakin mai gadi yayi yana hura hanci batare da yace komai ba so yake ya gano wani abu atattare da mai gadi Kuma ya gano dan haka ya juya cikin tsananin fushi da zuciya ya soma daga kakafunsa bai yi magana ba sai daya shiga cikin dakinsa "wannan tsohon na fara tantama akansa." anas ya fuskancesa sosai "kamar ya ka fara tantama akanshi ?"wannan tsohon fa bazai yi haka ba , zai yi Ana's yanzu nan fa ka gama cewa mutane sun zama abun tsoro cin amana ne qarara ke zagayedamu bamu sani ba, idan ma zargi zamuyi wannan tsohon zamu zarga ba aliyu ba domin ya riga aliyu zama tare damu kuma shine ke yini a gidan nan 24 hour's sabanin aliyu amman nasan me zanyi zan d'ana masa tarko lallai sai na san wani abu akansa ,idan shine yake bibiyata acikin gidan nan zan sani idan ma wani dabam zan sani wannan karon bazan bar kowaye yake da sa hannu cikin bibiyar rayuwata ba yana gama fadar haka ya shige bedroom dinsa shima Ana's ya biyosa ." Anas na tare da jaguwa har sanda ya dauki karamar wayarsa daya saka sabon sim ya boye number ya soma neman layin dcp bayan an dauka yaji ba muryarsa bace dan haka yace "Ina son nayi magana da dcp ,"ko zamu iya sanin me yasa kake son kayi magana dashi ?masaniya gareni game da mutuwar honorable abdulaziz ,anas najin haka ya tattara hankalinsa gbdy zuwa kansa dan sam bai yi tunanin ta nan zai bullo da tsarinsa ba , daga can office din jami'an tsaro aka tambaya sunansa yace "Amir ali." Wanda ya dauki wayar yace ka bada minti biyar zaa hadaka dashi ." bayan wasu mintuna aka hadashi da dcp "hello ko zan iya sani da wa nake magana?ba lallai kasani ba amman ni nasanka da dade wa na kira ne na nasar maka cewar "mutuwar honorable abdulaziz abokansa guda biyar ne suka hadu suka kashesa suka binne gawarsa a gidan dayan daga cikinsu ." shiru dcp yayi domin dai yasan da labarin a halin yanzu ma ana kan bincikensu akan haka sai dai ba'a rigada ansan inda gawarsa take ba "to shi yanzu me zai yi da wannan case din ? shi da yake son ganin bayan jaguwa da tawargarsa me zai sa ya sanya kanshi cikin binciken akan matacce ? dan haka a matukar a fusace yace "shshan banza ni me zanyi to akai da ka kirani ? "Me yasa bazaka kira babban headquarters na abuja ka sanar dasu ba tunda case ya koma hannunsu idan ka samu labarin inda babban dan fashi da makamin nan mai suna jaguwa yake ka gaugauta kirana zamu baka lokacin mu har ma mu hada maka da makudan kudade amman akan matsalar mataccen karka sake kiran mu a waya kit ya katse kiran yana gama fadar haka ." Shiru jaguwa yayi yana tunani abun yi yana duban anas daya tasa shi gaba da kallo kamar shine dcp din kafin daga baya ya sake Kiran layin aka dauka tare da cewa "da me zan iya taimaka maka ?amir ali ne yake magana wanda ya kira yanzu ka sake hadani da dcp ,okay ka dan rike waya ya mike cikin hanzari ya sake shiga office din dcp alokacin yana tare da yaronsa suna tautaunawa akan scorpion"yallabai mutumin dazu ne yake son magana da kai "batare daya dago ya kallesa ba yace "kace masa bana nan okay sir ."ya dawo yana cewa kayi hakuri a she baya nan" shin ka san ..."kafin jaguwa yace wani abu dansanda ya katse kiran ya koma mazauninsa ya cigaba da ayyukan gabansa ." Dcp kuwa sai faman tsaki yake ja "aikin banza kawai ko ina ruwana da batun mutuwar honorable abdulaziz, kaje can ka kai rahontonka ga masu bukatar bincike akan mutuwa , ni nan labarin yadda zan kama jaguwa nake nema ba wani mutuwa ba , yaronsa asp isa dake zaune a gabansa yace "yallabai me yasa zakayi haka ai da ka tsaya kaji a ina yasan batun inda aka binne gawarsa "kai bazan tsaya naji komai ba , da jin wannan maganartasa kasan wata qullaliya ce akasa ,amman kuma idan gaskiya ce zai yi matukar mana amfani "dan allah ka rufe mana baki babu ruwanka kaji da karamin matsayinka idan ka kai wannan matsayin sai kayi aiki fiyye da wanda mukeyi a yanzu ." tsit asp isa yayi saboda ya fuskanci mai gidan nasa ya dau zafi da maganarsa dcp ya cigaba da Magana "wani bayani kuka samu a bakin yaron jaguwa "?har yanzu dai shiru sir yaki yace komai "kun matse shi sosai kuwa ? sosai kuwa yallabai daga jiya zuwa yau din nan ba karamin izaya muka masa ba gbdy mun canza masa kamani amman yaki bamu cikakken bayanai akan jaguwa sai ihun azaba yake ." "Baku matse shi da kyau ba ,ku matseshi sosai karku masa da wasa idan yaki magana zuwa gobe kusashi a under ground idan shima yaki magana ku sanar min zan masa izayar da bakinsa zai bayyana mana sirrin komai na gidan jaguwa ai tunda ya shigo hannun magana ta kare sai munga bayansu daya bayan ". "Okay sir ! Ya fada tare da mikewa tsaye cike da girmamawa har ya kai bakin kofa dcp ya dakatar dashi ta hanyar kiran sunansa" Asp isa!"Yes sir ya fad'a tare da juyowa ya Kame agabansa "Kusa ido sosai akan scorpion domin su din barayi ne masu matukar wayo da dabaru kala kala da zasu iya komai domin kubatar da kansu dan haka ku maida hankali sosai ku qara matakan tsoro mai karfi yanzu harinmu na gaba cikin manya abokansa ne dama wannann yaron nasa yace wani abu ne da yanzu mun san ta inda zamu fara aiki lallai sai mun kama jaguwa da gbdy yaransa a mace ko araye inshaallahu ma a raye zasu zo hannu sir ya juya ya bar office din ." Jaguwa ya furzar da iska yana cizan lip's dinsa da karfi "wannan itace damar da nake son nayi amfani daita, idan bata samu karbuwa ba bansan me zan yi ba kuma? yayi maganar a fili ya zagaye dakin . anas ya matso shi yana cewa "karka damu zaka yi nasara ka sake yin wani tunani akai ko kuma ka kira number office din commissioner kai tsaye nasan shi bazaiki amsar maganarka ba ,take zuciyar jaguwa ta amince masa da hakan,ya kira da wani layi ya nemi yayi magana da commissioner ai kuwa kai tsaye aka hadashi da commissioner wanda shima alokacin yana tare da mataimakinsa A kwantagora ya soma magana a natse "ko zan iya sani dawa nake magana"? "Kana magana da Amir ali ne batun mutuwar honorable abdulaziz ba hatsari yayi ba kashesa akayi "taya akayi kai kasan ba hatsari yayi ba kashessa akayi "? shikenan idan zaka bani dama sai mu hadu zan baka bayanan komai domin ina da hujoji a hannuna commissioner yay shiru yana sauraronsa tare danna record acikin wayarsa "duk naji bayaninka yanzu daga ina kake magana ?" "daga kano ! "to me zai hana ka sanar da jami'an dake aiki a kano ko abuja ?"ai gani nayi anan lagos honorable abdulaziz din yake daga nan aka fara bincike kafin case ya koma abuja kuma ni yanzu haka ina airport zan taho lagos daga lagos Australia zan tafi jirgina karfe bakwai zai tashi "to shikenan ka bani numbarka zan nemeka idan ka shigo ,"Aa yallabai ni ne zan kiraka ka bani number wayarka ,to shikenan ka rabuta commissioner ya karanto ma jaguwa numbersa yana maimatawa anas kuma na rubutawa sannna ya katse wayar ." commissioner ya kalli mataimakinsa yana sake yi masa bayani abinda jaguwa ya fada masa "ya kake gani zamu yi yanzu "kwanta kwata yallabai ni ban yarda da wannna mutamin ba "taya yasan labarin mutuwar honorable abdulaziz da mutanen da suka kashesa da inda aka binne gawarsa byn har yanzu ana kan bincike ne baa gano inda gawar take ba su kansu abokansa sunki amsa laifin su suka kashesa dan haka ni ban yarda dashi ba karka sauraresa." “amman kuma gaskiya ya fad'a mana tunda duk abinda ya fada haka ne kuma da alamun zai yi matukar yi mana amfani," nan dai suka cigaba da tautaunawa shi dai commissioner ya yarda da maganar jaguwa kuma idan dai har ya kirasa zai bari su hadu ya bashi bayanai akan komai bayan mataimakinsa ya tashi ya koma office dinsa kira ya shigo wayar hannu ta commissioner yana dauka ya fahimci mai magana "me kuma kake so daga gareni ? "so nake idan na shigo mu hadu da kai kai kadai na baka sheidu masu matukar mahimanci idan kuma hakan bazai yiwu ka hadu dani kai kadai ba shikenan sai na tattara sheidun na watsasu a ruwa daman yanzu adalci yayi wuya ayi sharia a lahira a inda babu wanda ya isa sai allah ,ya tunhumeku akan abinda kukayi ,ni da zaku fahimceni ma bayan wannan mahiman bayanan akwai wasu akan masu safar miyagun kwayoyi wanda dayansu polisawa ne duk zan baka amman kai kadai ,dan da kai kadai kawai na yarda ."To shikenan ai kuwa daka taimaka mana yanzu dai ka sake kirana nan da awa uku zan fada maka inda zamu hadu jaguwa najin haka ya dunkule hannunsa yana jin dadi ya katse kiran ya zauna yana cewa "shikenan tarkona bai kama dcp ya kama commissioner ,sai yanzu hankalina ya kwanta"ya karasa maganar yana sakin murmushi. “ya yarda zaku hadu kenan ?da alama tunda yace na kirasa byn awa uku zai fada min inda zamu hadu kasan fa shi wannnan commissioner din rikitaccen tsoho ne ina ganin ma a karshen shekara nan zai yi ritiya ,zan bika muje tare ."baka da hankali bakaji nace babu inda zakabini ba , ance maka haduwa da commissioner abu ne me sauki ? ka barni kawai naje ni kadai idan ma matsala ce ta tsaya iya kaina ban da kai ya karasa maganar tare da mikewa ya nufi bathroom dan lokacin sallah laasar yayi ." Bayan jaguwa ya fito Ana's ya tashi ya shiga bai bata lokaci ba ya fito alokacin jaguwa ya tada sallah ya karaso ya bishi jim'i byn sun idar suka sake zama sai lokacin jaguwa ya tuna da jama'arsa dake kofar gida gashi ya soma jin alamun hadari ya kuma san muddin bai bada sakonsu ba anan zasu wuni har sai sun ga fitowarsa "anas kira sky kace ya sallama mutanen dake waje ,numfashi ya sauke "gsky kam dan wasu da wannan kudin daake raba musu kullum suke cin abinci batare da bata lokaci ba ya kira layin sky ya bashi umarnin ." Suna hira suna duba lokaci a hankali har akaci awa daya acikin awa ukun da commissioner ya bayar dan haka suka cigaba da hirar yadda jaguwa zai hadu da commissioner "tunanina idan na kira shi zai ce mu hadu dashi a hotel ko gurin shakatawa ba lallai mu hadu dashi a gidansa ba , nima gaskiya bazan so ku hadu a gidansa ba akwai hatsari gara ku hadu a waje zai fi ,muna haduwa a yau ina tabbatar maka a yau scorpion zai fito domin bazan sausauta masa ba." suna cikin hirar wata awa daya tazo ta wuce karfe shida daidai kenan cikin haka hally ta kira layin anas ya zaro wayarsa yana dubawa "my princess ." Ya fada yana dauka "wa'alaikis salam matata fatan kina Lfy?alhamdulillahi kinji shiru ban kiraba ko ?sorry my princess inshaallahu bazan jima ba zan shigo sukai sallama ya maida hankalinsa ga jaguwa wanda ya dauki sigari ya kai bakinsa "kasan yanzu hatta sigari ina kyamar shanta saboda banason matata taji warinsa ajikinsa ". Wannan kuma damuwarka ce ni dai ko zan rabu da komai ban da sigari ina mugun qaunarta murmushi Ana's yayi "wallahi adnan ina maka kwadayin aure da zarar kayi aure gbdy rayuwarka zata canza zaka rage wasu abubuwa tunda ga zahiri na gani akaina idan akace zan daina shan giya da neman mata zan karyata sai gashi hatta sigari ina neman barin ta "kai dan allah tashi mune garin ma ya sake hadewa da hadari nasan muna kan hanya lokaci zai yi na ajiyeka agida na kara gaba da motarka ." Mikewa yayi ya shirya kansa sosai tare suka jera har suka karaso haraban gidan babu kowa acikin abokan aikinsu sai mai gadi kadai zaune akan farar kujera mai zaman mutun daya dakin ajiye makamansu ya wuce ya dauki bindiga masu lafiya guda hudu da harsashi ya zuba cikin karamar jaka ya fito inda motar anas take fake ya nufa Ana's ya ciro keyn mota a aljihunsa ya mika masa sannan kowannensu ya bude murfin bangaren da zai zauna ya shiga ya zauna jaguwa ya waiga ya ajiye jakar abaya ya sanya key ya tayar da mota suka bar gidan ." Suna barin gidan cid ya soma kai kawo a haraban gidan bashi wannan lungu bashi wancan lugun wanda a garin leke lekensa yasan adadin mutanen dake rufe acikin gidan babu wanda ya bashi tausayi kamar alqali mutumin dake kan aikinsa shima fa da asirinsa zai tono wannan ne hukuncinsa agurin jaguwa tunda ya fahimci basa kisa sai izaya suka iya ." A halin yanzu shi kansa ya matsu wa'adinsa ya cika ya tattara ya bar gidan domin yana matukar jin tsoro yana cikin tafiya yana dube dube kamar ance ya daga idanunshi sama ya hangi wata tukunyar kasa yar karama acikin tsakankanin fulawas din dake shuke a gurin ,bai yi sanya ba ya juya zuwa daki ya kira number dcp ya sheida masa ,"okay to shikenan amman ban zan samu damar fita ba yau dana zo da tukunyar ,no bai nan yanzu ya fita tare da amininsa ." "Gaskiya bana tunanin suna zargina ,"okay to shikenan sai dai nayi haka ya fito yana waige waige babu kowa ata bangaren da yake dan haka ya dauki kujera ya kai daidai inda yaga tukunyar ya lallaba ya ajiye ya kara tsayi daita yayi bismillah ya dauko tukunyar ya ajiye yana kallon tukunyar babu komai acikinta sai kahon rago da madubi aciki sosai tsoro ya kamashi ." amman hakan bai hanashi yayi fitsari acikinta ba kamar yadda dcp ya fad'a masa ai gama fitsarinsa ke da wuya wani bakin hayaki ya tashi yayi sama ya dauki tukunyar ya mayar inda ya ganta ya lallaba ya bar gurin ." Jaguwa kuwa tunda da suka shiga mota hirar yadda haduwarsa da commissioner zai kasance suke har suka hau kan babban titi ilu peju a lokacin garin ya sake hadewa da hadari "idan ruwan sama ya sauko allah kadai yasan lokacin da zai tsaya ,nima tunanina kenan ga aiki mai girma agabana fatana na samu nasara haduwa da commissioner suna tafiya ruwan sama ya tsinke kamar da bakin kwarya gbdy jikin anas yayi sanyi dan haka ya dif ya daina magana yana kallon motocin dake falla gudu akan titi ." wata mota kirar farari baka wuluk ta wucesu da mugun gudu akan titi ilu peju tafiya kadan motar tai ta tsaya a gefen titi direban dake tuka motar ya waigo alokacin da matan daya tuko suke kokarin tmyrsa dalilin tsayuwarsa a halin yaga ana ruwan sama "tayar motar ce ta samu matsala bari na fita na duba na gani ya fad'a yana kokarin fita cikin ruwa , acikinsu babu wacce tayi kokarin hanashi fita sai hirarsu da suka cigaba da yi gashi mutumin ya dan manyata ,tsohon direbansu ne minister ma ya so kwarai ya ajiye aiki amman tsohon yaki a cewarsa zai iya kuma tabbas yana kokari idan gurin tuki ne ." Boot din motar ya bude ya dauko wani karamin akwati dake dauke kayan gyara ya bude sannan ya duba tayar tan take ya gano matsalarta notikan tayar ne suka dan sake abun daure taya ya dauka ya tsugunna ga ruwan sama na dukansa amman bai damu ba ya fara aiki."cikin haka motarsu jaguwa ta karaso har ta gotasu kadan ya dawo baya yayi parking yana cewa"Ana's "bari na taimakawa tsohon can ya gyada masa kai kawai ,ya fito yana tare ruwa dake dukan fuskarsa da hannunsa har ya karaso gurin tsohon ya tsaya tsayuwa irinta ingarman namiji mai tattare da natsuwa da Kamala, a hankali ya motsa lips dinsa yana cewa "baba kawo na taimaka maka ka koma cikin mota ,tsohon ya dago yana yarfe ruwan dake dukan fuskarsa ya tsurawa jaguwa ido yana kallonsa yana ji dadi acikin ranshi yace "yaro na gode Kwarai da gaske allah yayi maka albarka amman kayi tafiyar zanyi da kaina ." "karka damu baba ka kawo ya kai hannu ya karbi karfen hannunsa shi kuma tsohon ya shiga cikin mota ya zauna "har ka gama baba ?Aa wani dan albarka na samu zai taimaka min ban taba tunanin har yanzu akwai mutane masu kirki haka a cikin wannan duniyar tamu ba ,shiru tayi hakan nan taji gabanta ya shiga duka uku uku bata sake cewa komai ba ,"Jaguwa ya tsugunna a inda tsohon ya tashi ya kwance tayar motar kadan ya sake daureta tanwer dake zaune bangaren da tayar ta samu matsala kamar tayi warning din glass amman ta kasa aiwatar da hakan sai dai ta kasa dauke idanunta daga kallon gurin ga wani faduwar gaba daya dabaibeyeta ." Bayan ya gama ya tattara kayan aikin da yayi amfani dashi ya nufi byn boot nan ma zuciyarta ta bishi da kallo sai dai bata dago ba ya bude boot din motar ya mayar masa da akwatin kayan aikinsa ya maida murfin ya rufe yana dagawa tsohon hannu dake kallonsa ta cikin mota sai alokacin tanwer ta waigo sosai ta bayan motar domin taga wanda ya taimaka masu ana tsaka da tsuga ruwan sama byn ga motaci nata falla gudu akan titi karaf idanunta ya sauka akan jaguwa ,gbdy kayan jikinsa ya jike sharkaf har sun bayyana tsayayyun nipples dinsa." ta kasa dauke idanunta akanshi shima idanunshi ya tsaida akanta cike da mamaki yake kallonta dan tsantsar mugunta da zalumci shine ta bar tsohon mutane cikin ruwa ita tana hakikce abayan mota lunshe idanunta tayi tana kokarin fitowa daga cikin mota sai dai kafin ta fito har ya juya bata damu ba ta fito cikin ruwan tana kiran sunansa da sauri ruky tabi bayanta da kallo ." Cikin sauri tanwer tasha gabansa tana sauke numfashi "haba adnan ka tsaya mana ." ransa yayi mugun baci akan wanda yake ciki " me yasa ta fito cikin ruwa tana kiran sunanshi gashi ta jawo duk jikinta ya jike da ruwa har ya nuna sha shin jikinta ?a kallon da yake mata ta fahimci abinda yake nufi yana da tsanani tausayi da kulawa ,tausayinsa ya kamata shi din mutun ne me matukar tausayi ga mutane matsalarsa dai taurin kai idan ya tsaya akan abu babu wanda ya isa ya kawar dashi ko tsaida shi ,tarasa me zatayi domin ta canza shi ya dawo mutumin kirki a idanun duniya ."tsaki yaja sannan ya riko tsintsiyar hannunta cikin nashi atare qirjinsu ya buga da matsanancin karfi ,ji yayi wani shock ya caki jikinsa da duk wasu jijiyo dake aiki ajikinsa,itama haka taji a sansar jikinta,” maganad’insun son junansu ne ya shiga yawo a jijiyoyin jikinsu sai dai babu wanda yayi magana acikinsu har sanda ya soma tafiya daita bai tsaya akoina ba sai ajikin motarsu ya bude murfin motar sai lokaci yaga ashe ba ita kadai bace aciki ita da ruky cousin dinta ne ,ta bude baki ta gaishesa amman yayi mata banza tamkar bai ganta ba da hannunsa ya nuna mata cikin motar sannan ya raba gefenta ya cigaba da tafiya ya karasa inda motarsu take ya shiga yajata da mugun gudu yana jan tsaki ". "Lafiya !?Anas ya tmbyesa "wacan motar dana taimakawa tsohon can ashe tanwer ce zaune a bayan motar tsabar rashin Imani da tausayi ta bar tsohon mutane ya fito cikin ruwa ita da cousing dinta suna hakince abayan mota shiyasa naji motar tayi nauyi ya karasa maganar yana murza sterimg yana jan tsaki ."kai adnan tanwer din da consin dinta guda suke da zasuyi nauyi ?bai sake cewa komai ba dan haushi sannan bai tsaya ba sai akofar gidan anas . “Sauka mana na qara gaba Ana's yace "ka shiga ka sauya wasu kaya mana ."ya girgiza masa kai ya kara gaba da gudu shi kuma anas ya shiga gidan ya zauna a falo sharaf yana jiran princess dinsa ta fito tayi masa sannu da zuwa wacce lokacin tana can tsaye gaban mirrow tana tsara masa kwaliya." byn ta gama ta karasa wordrobe dinta ta dauko daya daga cikin kayan da ammi ta dinka masu ita da shafiq ta saka ,ta dauko dan karamin akwati dake dauke da sarkokinta kowanne na cikin gidansa tare da dan kunnensu ta dauki wanda take son sakawa ta fara saka dan kunne ta dauki sarka wuya zata saka kenan Ana's ya shigo dakin bakinsa dauke da sallama ." A hankali ta motsa bakinta ta amsa masa tana sakar masa murmushi ya tsaya a bakin kofar dakin yana kare mata kallo tsab dan ba karamin kyau tayi masa ba ,naunayen ajiyar zuciya ya sauke sannan ya tako zuwa inda take tsaye ya tsaya ta bayanta tare da riko kugunta da hannunsa daya ,Kallo daya tayi masa ta cikin mirrow ta fahimci yana cikin damuwa dan haka ta juyo gabadaya ta zuba masa ido tana sake karamtarshi ,meke damunka ka fita cikin damuwa ka dawo min da damuwa ? girgiza mata kanshi yayi alamun babu ya kai lips dinsa ya tsotsa bakinta kadan ya zare bakinsa ." Wani wahalallen numfashi ta sauke wani irin zazzafan soyayya take masa tana kallonsa ya karbi sakar dake rike a hannunta ya makala mata a wuya tare da shafa gefen wuyanta sannan ya zagaya da hannuwansa duka saman cikinta cikin kasalalliyar murya yake mata magana acikin kunnenta "my princess kina da kyau sosai a duk sanda na kalleki sai nayiwa allah godiya daya azurtani da samun salihar mace irin ki dan allah ki soni duk runtsi karki barni ". Murmushi tayi masa ta dago idanunta suka tsarke cikin nashi "nima ina alfahari da samunka matsayin miji ,ya sake riketa gam yana lunshe idanunshi yana busa mata numfashinsa ta hanyar shinshina wuyanta a karshe ya zira harshnesa cikin kunnenta gbdy ta wani rikice tsigar jikinta suka shiga mikewa ta soma kokarin zare jikinta shima a rikice ya sake riko kugunta sosai yasa dayan hannunsa ya hade fuskokinsu guri daya hade da daura lip's dinsa akan nata kasa jurewa tayi dan haka ta sakar masa jikinta ta soma maida masa da martani daga cikin salon data koya agurinsa sun dauki sama da minti shabiyar suna tsotsan bakin juna tunawa da amininsa yasa yayi saurin zare bakinsa cikin nata atare suka sauke numfashi ".Adnan ya tafi ya hadu da commissioner zai dawo ko bazai dawo bai sani ba tharoom dinta ya shiga ya dauro alwala ya fito ya dauki carbi ya zauna ya dan jingina da abun gado yana já ita kuma ta fita daga dakin.” Bangaren jaguwa kuwa yayi tafiya me nisa daga gidan Ana's sannan ya samu guri yayi parking a daidai Devol hotel dake kan titi alabi ,yayi baya da kujerar da yake zaune ya koma ya kwanta ya runtse idanunshi tanwer kawai yake gani cikin kwayar idanunshi shigar abaya da tayi yayi matukar masa kyau , kowani kaya ta saka sai ya zauna ajikinta , bude idanunshi yayi yana tunaninta yana duba lokaci har awa uku ta cika ya kira commissioner Kira biyu ya dauka ya fada masa inda zasu hadu , suna gama waya ya canza fuska ya shirya bindigarsa mai cin harsashi goma ya soke biyu ajikinsa ya sake shirya biyu ya soke a kafafunsa yayi wa na karfasa shiri me kyau sannan ya dauki hanyar water park daman yana kusa da gurin tafiya kadan yayi ya karaso gurin yayi parking ta kofar baya ya fito ya shiga cikin inda mutane suke wasu da rigar wanka wasu kuma suna zaune akan kujeru na alfarma da kaya ajikinsu shima ya samu guri ya zauna ya kirasa a waya "na karaso okay sir ". Ko cikaken minti talatin bai yi da kashe wayar ba ya soma jiyo qarar jiniya daman yayi tunanin bazai zo shi kadai ba dole sai da masu tsaronsa nan take ya tashi ya boye har suka karaso ciki tare da masu tsaronsa yana maboyarsa yana kallonsa daga inda yake ya kirasa a waya yana kallo aka mika masa wayarsa "kana ina gani nazo ?"Okay sir ina bayan ta gurin swiming pool " kai kadai fa nace zazo ? "karka damu ni kadai ne .jaguwa yayi murmushin gefe baki yana kallonsa yayiwa masu tsaronsa magana wasu suka biyosa ,wasu suka tsaya gbdy ya gama tsara yadda zai kawar dasu ya damki commissioner yana zaune commissioner ya karaso daga nesa jaguwa ya daga masa hannu alamun shine commissioner bai karaso ba ya samu wani guri dabam ya zauna jaguwa ya karaso a natse cike da girmamawa kafin ya zauna abinda yayi tunani shine ya faru masu tsaron commissioner mutun biyu da suka biyosa suka fara kokarin duba jikinsa sai dai basu ga komai ba boyayyar ajiyar zuciya ya sauke sakamakon basu tabo bidigir dake boye a kafafunsa ba ,commissioner ya nuna masa gurin zama yana cewa "ina bayyana mutuwar honorable Abdulaziz da inda gawarsa yake ?wondonsa yayi sama dashi kadan sai ga wani abu kamar roba shima yayi sama dashi sai ga bindiga ta bayyana muryarsa can kasa yace "ga bayyanan anan " ya fada yana sauke wondonsa yana dubansa a tsanake ". "Jaguwa !? Commissioner ya furta ahankali ta yadda babu wanda zai ji dan tun ganin bindiga yanayinsa da komai nasa ya canza jaguwa ya lumshe masa idanunsa yana cewa " nasan ka girgiza da ganina ko ?amman karka girgiza ,nayi haka ne saboda banason na rasa wani na kusa dani ,ku kuma burinku na rasa kowa nawa ciki kuwa har dani kaina, yanzu yanzu ka sallame masu tsaronka kafin muyi mutuwar kasko dan ni da ka gani mutuwa bata tsoratani da shirinta na fito ." dago kai commissioner yayi yana basu umarni su matsa daga guri babu shiri suka yi nesa dashi jaguwa na ganin haka ya zaro bindiga ya soke ajikinsa yace "oya tashi ko "! kamar wani karamin yaro commissioner ya mike tsaye suka jera ta baya yabi dashi inda motarsa take "banason na taba lafiyar tsoho kamarka amman fa sai kayi abinda nake so zaka tsira da ranka da lafiyarka ." Cikin mintunan da basu wuce uku ba jaguwa ya fice da commissioner suka nufa inda motarsa yake ya bashi umarnin ya zauna a bangaren direba shi kuma ya shiga baya "ka ja motar muje suka bar area gurin gbdy shi kuma yana baya hakince ya saita kan commissioner da bindiga ,babu wanda yaga saita kan commissioner da jaguwa yayi kasancewar glass din motar baki ne "idan kayi aiki acikin second daya, kaima zan barka acikin second daya kayi tafiyarka ka cigaba da rayuwarka cikin koshin lafiya .”commissioner bai ce komai ba saboda matukar girgiza da yayi ,bama dansa ko wani nasa ba ,ko cikin yaran aikinsa zaa danawa tarko ba shi da kansa ? "lallai wannan barawon ya wuce yadda suke tsammani"kasa a sako min yarona a yanzu nima na sakeka yanzu Idan wani abu ya samu yarona lallai kasawa ranka mutuwa, ban taba kashe kowa ba amman zan fara akanka muddin wani abu ya samesa ba ." "Babu abinda zai samesa amman kai ka mika kanka zuwa ga hukuma tunda daman an kamashi ne saboda ya bada bayanai akanka ,idan ka mika kanka nayi maka alkawarin zansa a maka hukunci mai sauki , lokacin dana fara alqallarta kasani ko na nemi shawarka bare yanzu ka bani shawara na dauka"?ni nan da kake gani kamani zai yi matukar baku wuya saboda nayi rayuwa acikinku nasan in and out dinku kai bakayi mamakin yadda na samu number office dinka ba "?"Ace baka bani number ba zan samu kuma cikin sauki kuma na tare da kai ne zasu bani dan haka babu ruwanka kayi abinda nake bukata kawai ka tsira da ranka ,babu waya a hannuna da me zan kira headquarters? sun yi tafiya me nisa sannan jaguwa ya tsaidashi alokacin duhun dare ya shigo dan bakwai da wasu mintuna sun wuce . Yayinda water park na can ya hargitse adalilin neman commissioner da akayi aka rasa kafin kace me headquarters ya samu labari aiko nan ma ya hargitse ska soma Kokarin baza manya ma'aikata titi titi lungu lungu domin bincike kowace mota jaguwa ya kira number Ana's kira daya ya dauka yana tambayarsa halin da yake ciki "nayi nasarar kamashi abokina kasan na fada maka rikitaccen tsoho ne gashi ma na sashi yin abinda ya jima bai yi ba sai dai ayi masa ,tuki mana ai shi ya tukoni ,sai anjima daman na kiraka né kasan ina cikin koshin lfy dan nasan hankalika bazai kwanta ba yana gama wayar yace "wa zaka kira acikin wadan da suke karkashinka ? "Mataimakina !" Ya fada yana sauke numfashi "ina jinka karanto numbersa bai bata lokaci ba ya kirawo masa number sai da jaguwa ya boye number sannan ya kira tare da sata a hands free ,kira biyu cikin na uku A kwantagora ya dauka jaguwa ya manna masa wayar a kunnensa cikin harshen turanci yace "hello kwantagora ni ne commissioner hope baka cikin mutane ?okay abinda nake son fada maka rayuwata tana cikin hatsari ,yanzu abinda nake da kai ka faki idanun kowa ka fito da yaron jaguwa da'aka kama idan ba haka ba sai dai ku tsinci gawata okay!!! jaguwa ya katse wayar ya gyara zama . Bayan kamar minti talatin suka sake kira "sir gashi na fito dashi ina zan kai shi ?kaje under bridge din iyanapaja zan turo wanda zai daukesa yaji sautin wata muryar amadadin yaji ta commissioner bance karaka ka tafi da ma’aikatan sirri ba kaje dasu ni kuma nan zanji da commissioner. babu wanda zanje dashi dan allah karku taba lafiyrsa dan ….” Jaguwa bai tsaya jin me zai ce ba ya katse kiran Hankali a tashe kwantagora ya figi mota ya dauki hanyar iyana paja shi kuma jaguwa ya kira layin eku ya bashi umarni zuwa iyana paja cikin mintuna talatin kwantogora ya isa sai dai dole yayi parking ya jira kira daga jaguwa ,alokacin shima eku ya karasa ya kira jaguwa ya sheida masa nan take ya kira number kwantagora yana dauka yace "kana daidai ina ? "Ina daidai inda ake shiga motar ondo ,da uniform ne ajikinka ?eh !Ya katse kiran ya kira eku sukayi mgn sannan ya sake kira kwantagora yace ya bawa scorpion waya ya mika masa wayar sukayi mgn suna gama waya kawai yaga scorpion ya fito daga cikin mota yana dingisa kafasarsa tun yana iya hangosa har ya daina akan titin mowe ibafo jaguwa ya ajiye commissioner ya kara gaba ." A tare jaguwa da eku suka karaso gida gbdynsu babu wanda bai yi mamaki ganin Scorpion dan basusa rai zai fito acikin kwana daya ba ,lokacin da jaguwa ya fad'a musu abinda yayi kafin scorpion ya dawo sunyi matukar jinjina masa,a daren ya kira likitansa tazo tayi masa allura ta rubuta masa magani sannan eku ya taimaka masa ya shiga bayi yayi wanka dan jikinsa Kmr gyenbo yake jinsa. kwana daya kawai da yayi a hannun police yaji kamar kwanaki dubu yayi ya kalli jaguwa da idanunshi daya kunbura "police basu da Imani a gobe suke shirin min izaya ta karshe duk da bansan wacce irin izayya zasu min ba a fadar wani police naji tsoro ya kamani ."tausayinsa ya kama jaguwa muddin ina raye bazaku tagayyara ba kwana sukayi suna hirar irin azabar da akayiwa scorpion.” washegari Ana's yazo shima yayi matukar murna da dawowar scorpion "su jaguwa na jin dadin su a gida yayinda headquarter ta hargitse da gulmace gulmace na neman scorpion da akayi aka rasa "akwai wani abu guda daya dana rigada na yarda dashi yanzu Commissioner da mataimakinsa suna da saka hannu acikin abinda ya faru "me yasa ka fadi haka ? Inji asp isa .Dcp yace "yaron dan fashin guda aka kama amman dan an raina mana hankali aka nemi commissioner aka rasa bayan awa shida aka nemi scorpion tare da mataimakin commissioner aka rasa sannan bayan wasu awanni aka sako commissioner wannan kawai ya tabbatar min dole akwai hadin bakinsu ,kowa fa yanzu su yake tunhuma ,mu kasa kunne muji ne ig zai ce amman lallai nasan sai an tuhumesu.” ****** Bayan sati daya Jaguwa na zaune a dakinsa sanye da wondo baki da Riga baki mai hula yana duba wasu takardu masu matukar mahimanci kawai yaga an turo kofar dakinsa an shigo ya dago kanshi a hankali ya kalli Kofar tanwer ya gani tsaye yana ganin itace ya dauke kansa ta karaso ta zauna gefensa ya mike zai wuce ta riko hannunsa da sauri "please adnan ka tsaya kaji me ya kawo ni, banza yayi mata ya fixge hannunsa ya cigaba da tafiya ta biyosa tana nasa mgn "wai me yasa kake min haka ne ? "Bansani ba amman banason na tsaya dake bare nayi magana dake ,saboda ka tsaneni ko?duk ma yadda kika dauka haka ne kar kuma ki manta nace karki sake zuwa inda nake me ya kawoki yanzu ? "Na kasa samun kwanciyar hankali ,wallahi ina cikin wani hali akan fushin da kake yi dani ,Idan kina cikin wani hali ina ruwana me zan miki karki sake fad'a min cewar kina cikin wani hali akaina wannnan sakaran zaki fadawa bani ba .” Zagayowa tayi ta kwanta a gadon abanyasa ta daura hannuwanta a daidai qirjinsa dake bugawa a tun shigowarta dakin ,kayi hakuri adnan dina nasan ban kyauta maka ba tana magana tana shafa qirjinsa ," amman kai ma kasan daga ni har kai muke da laifi , da tsayuwar da kayi kana fad'a min mgn a gaban dr da daukata kayi ka tafi dani ka yanke min duk hukunci daya dace bazan damu ba amman a gaban dr ko wasu bazan ji ..." Riko hannunta yayi tare da fixgota ta dawo gabansa suna fuskarta juna atare suka sauke numfashi ta matso shi sosai ta zagaye wuyansa da hannunta daya yayinda dayan hannunta ke fama shafa fuskarsa zuwa faffadan qirjinsa tana kokarin kai bakinta kan nashi ya kawar da fuskarsa gefe ya rike hannuta dake qirjinsa da wanda ke wuyansa ya soma tafiya daita har ya isa jikin bango ya mannata still kokarin matso shi take ta hade bakinsu domin tasan suna haduwa guri daya shikenan fushin da yake yi daita ya kare amman yaki yarda . "wannan bakin yafi karfinki yanzu sai dai wata .” yana gama fadar haka ya sakar mata hannu ya nufi kofar fita tabi bayansa da kallo qirjinta na dokawa da karfi har ya fice daga dakin idanunta na kallon kofa taji kamar tasa kuka ta runtse idanunta tana kokarin danne damuwarta amman sai da kwalla ta zubo mata, a qalla ta dauki sama da minti goma tsaye idanunta a runtse suna tsiyayar hawaye sannan ta budesu suka sauka akan gadonsa inda takardu da yake aiki akansu suke zube ." Jikinta a sanyaye ta karasa inda takardun suke zube ta soma dubawa a irin haka ta san alhji tahir ne ya aikosu gidansu domin fashi wa mahaifinta dukkanin ayyukansa suna rubuce kuma tare da hotunan mutanen da yayi wa aiki a hankali ta soma dubawa cikin haka ya dawo dakin tana ganinsa tayi saurin ture takardun ta mike tsaye yaja tsaki sannan ya nuna mata kofa da babban yatsansa "out !." Ta mike tsaye ta dauki jakarta ta rataya tana jan tsaki “aikin banza kawai dan kaga na damu da kai shine kake wulakantani daga yau bazan sake zuwa inda kake ba kaje ka auri duk wacce kake so bazan damu ba “daidai kenan na kuma ji dadi da kika yankewa kanki shawara me kyau nima kuma na huta da naci .” “Allah ya saka min cutar da kayi min bazan taba yafe maka ba mayaudari kuma makaryaci kawai , me muguwar zuciya har ta juya tana kuka ya riko hannunta ya dawo daita jikinsa yana kallon fuskarta da hawayen dake tsiyaya a idanunta “ni ne mayaudari tanwe ? Me yasa kika kirani da wannan kalmar ?tayi masa banza tana kokarin zare jikinta ya rike kugunta sosai “me lie tanwer ?kiyi bude baki ki min magana dont think am play with you ,”Who is playing with you too? bai yi mamaki dan yasan zata iya fiyye da haka .” “You also call me makaryaci karya me nayi miki ? “bansani ba ka sakeni na kama gabanaba ,sai ka qara gani na arayuwarka sannan zaka cigaba da wulakantani “All these you can’t happy if they call you that and you are calling me mayaudari makaryaci why ?dan ban amincewa soyayyarki ba shine na zama makaryaci mayaudari me muguwar zuciya “?tsaki taja ta fixge jikinta ta fita da sauri murmushin gefe baki yayi yana cewa “tanwer kenan bazaki gane ba allah ya tsareki ,kamar wasa gbdy cikin kwanacinki tanwer bata kira shi ba sai kuma yaji ya kasa samu natsuwa a qalla sai da yayi kwana goma bai ga kiranta ba ko kiransa akayi yana allah ya duba ya gani ko itace sai yaga ba ita bace ya shiga damuwa sosai sai dai ya danne ." ******** Sannu a hankali scorpion ya samu sauki ya dawo tamkar yadda yake babu inda baya zuwa Adaidai wannan lokacin suka samu sakon gayyata daga nabel saboda suyi aiki dashi ,nabel jami'in tsaro ne da kasa take alfahari dashi kuma rikakken dan ta'adan ne da yan taada ke ji dashi ,shi kansa dila ne na safarar miyagun kwayoyi uniform dinsa ne kawai ke rufe da asirinsa , akarkashinsa akwai jami'an tsoron da suke attare dashi ciki har da shugaba efcc gashi mugu ne na karshe bashi da Imani abu kadan idan kayi masa zai aikaka lahira baya yafiya ."sai byn da jaguwa da Ana's suka zo suka fahimci bikin cikar shekararsa ake yi dan haka suka samu guri suka zauna suna kallon manya masu kudi na garin lagos ,da kusoshin gwanati dake shigowa sai dai har lokacin nabel bai samu damar shigowa ba ." tsaye nabel yake cikin fararen suit yayinda gbdy yaransa ke tsaye cikin suit bakake , wani mutun tsaye a gefensa yana kuka yana bashi hakuri amman ko kallonsa bai yi ba ya kai Karan sigari bakinsa ya kunna ciki muryar kuka wannan mutumin yace "ranka ya dade dan allah ka taimakeni nasan nayi maka alkwarin bazan sake fita da sirrinka ba wannan ma Kuskuren né ka taimakeni ka gafarceni ya fada yana goge hawayensa "duk mutumin da bai yi Kuskuren ba bazai taba yin kuka ba ." nan take mutumin ya fara dariya "ranka ya dade ai ba kuka nake yi ba gashi ina dariya " duk mutumin da bai yi Kuskuren ba tô bazai tabayin dariya da wuri haka ba, yana gama fadar haka ya soma tafiya wasu daga cikin yaransa suka biyosa ciki har da mutumin dake kuka ,cikin sauri mutun daya acikinsu ya bude masa kofa mutumin ya biyosa yana kuka " ni yanzu ranka ya dade ka fada min me zan maka ka huce abinda nayi maka lokaci "ni a yanzu babu abinda zan ka iya min nima kuma babu abinda zan maka yayi mgnr yana turesa da hannunsa "kar ka sake bina rayuwarka tazo karshe ya wucewarsa." mutun biyu cikin yaran nabel suka rikesa ta karfin tsiya suka danne masa makoshi yana ihu ataimakesa amman ina cikin kankanin lokaci numfashinsa ya bar gangar jikinsa lokacin da nabel ya samu shigowa hadadden hall din dazaa gabatar da birthday dinsa dayawa mutane sun mike tsaye domin girmama da tayashi murna sai dai banda jaguwa anas yayi kokarin mikewa amman jaguwa ya dawo dashi a haka yazo ya wucesu yana dagawa mutane hannu wasu kuma yna mika musu hannu .” ya zagayo ya sake dawowa inda jaguwa suke tare da babban yaronsa ya tsaya yana gabatar masa da jaguwa "boss wannan shine jaguwa ya mika masa hannu yana murmushi "jaguwa nice name "gaku yara daku wallahi amman kuna yin abubuwan da suka fi karfin shekarunku nabel ya matso da bakinsa daidai kunnen jaguwa "ka tsaya a iya matsayinka sannan ka nemi alhj tajudenni ka bashi hakurin wulakacin da kai da wannnan banzan abokin naka kukayi masa domin har idan kukayi Kuskuren kin bin umarnina ya dauke fauskarsa akan jaguwa zuwa ta Ana's "ina tabbatar maka zan harbeka zan fasa kwakwaluwarka ina fatan kun fahimceni ni ba kamar commissioner bane yana gama fadar haka ya wucesu ran jaguwa ya baci matuka a zahiri ake iya hango tashin hankalinsa tunda yake bai taba samun wanda yayi gaba da gaba haka ya fada masa magana ba sai yau hasalima shi mutane suna shakkar fada masa magana." bai iya cigaba da zama agurin birthday din ba ya juya shima anas ya biyo bayansa suka shiga mota dukkanisnu agidan baya suka zauna eku ya tayar da mota sai dai babu wanda yayi magana acikinsu wanda hakan shi yafi daga hanakalin anas yaso yace wani abu akan nabel gdy yafishi shiga damuwa sai fesar da numfashi yake jikinsa na wani irin rawa "shiyasa nace bazan zo ba ka takuramin ga irinta nan "bashi da hanyar da zai iya ganawa damu bare ya samu damar fada mana mgn son ranshi sai ta wannan hanyar," kaga a haka ma munfi karfinsa domin kuwa yaji tsoron zuwa inda muke inji cewar jaguwa. "har ya isa yayi mana kashedi da barazana "wai me yasa kake yin haka né Ana's ?yanzu kan d'an wannan abun zaka nemi ka daga hankalinka wallahi wannan karamin abu ne, ya fad'a adaidai lokacin da suka karaso bakin get din gidan anas jaguwa ya bude kasancewar yana da remut din get din gidan a hannunsa suka shiga anas ya fito koina ajikinsa rawa yake jaguwa ya kamosa ya shigar dashi cikin babban falonsa "karka kuskura ka sakawa zuciyarka tunani har matarka ta fahimci kana cikin damuwa "ko dai bakaji abinda ya fada mana bane ?" "naji komai mana amman babu abinda zai iya "ina ban yarda ba wannan mutumin zai yi wani abu "byn shi sau daya kawai ya fada karka manta mutane nawa muka sha fadawa hakan kuma bamuyi komai akansu ba "mu muna da wankakkiyar zuciya né amman su fa ?xuciyarsu cike take da mugunta ni idan ma mutuwar ce gara ni na tafi, dan idan wani abu ya sameka gbdy babu wanda zai tsira dagamu har ahlinka "tô sai me ya gwada mana idan zai iya ." anas ya girgiza kai dan shi bai taba jin wani abu zai faru dasu ba sai a wannann lokacin .” jaguwa ya kira sunansa anas ka shiga ciki gurin matarka ka kwanta karka manta gidan gbdy a tsare yake da matakan tsaro tun daga get din gidan nan har zuwa katangar gidan to me zai tsorata? " Kai fa idan wani abu ya sameka yaya kake son muyi babu abinda zai sameni kaima babu abinda zai sameka kamr yadda kayi auren haka nima zanyi , kalleni kaga ,anas ya dago ya kallesa nan da wata biyu zanyi aure inshaallahu ." "What ? “Abinda kaji na fada haka ne ,Ai ansa bai san lokacin da murmushin farinciki ya subuce masa ba ya rungume sa ajikinsa yana shafa bayansa " kai amman ka faranta min rai "saboda kai ne anas amman ban so nayi aure a yanzu ba ya fada yana zaresa ajikinsa yana cewa "sai dai safe ya juya ya fita anas ya kulle koina ya nufi dakin matarsa . Koda jaguwa ya isa gida ya kwanta a gadonsa flat yana tunani maganar nabel bai yi zurfi cikin tunaninsa ba tunanin da yafi kowani tunani tasiri ya kawo masa ziyara daga nan bai san sanda bacci barawo ya sacesa ba . ********* Washegari da yammaci ya isa asibitinta yayi parking ya kira layinta cikin kankanin lokaci ta fito sanye da doguwar riga zuciyarta cike da mamaki take takowa zuwa haraban hospital ta iske shi jikin motarsa tsaye fuskarsa a hade yayi mata alamar ta shiga mota tayi shiru tana kallonsa fuskarta dauke da alamr tambaya ,"shiga ina son magana dake "jiki a sanyaye ta bude gaban mota ta shiga ta zauna zuciyarta na rawa dan bata san da me yazo mata ba allhairi ko akasin haka ya zagaya ya bud'e bangaren direba ya shiga ya zauna ya tada motar "ya naga kana kokarin tafiya dani ina zaka kai ni byn mgn kace zamuyi ? Tayi mgnr a matukar tsorace . “zanje na cinyeki ne bata sake yin mgn ba shima haka bai tsaya akoina ba sai bakin maria beach byn yayi parking ya fito itama ta fito tana sauke numfashi dan sai yanzu hankalinta ya kwanata tana kallonsa ya jingina bayansa da mota itama tayi kamar yadda yayi bayan wasu mintuna ya juyo ya tsura mata idanunshi "Kinsan abinda yasa na kawoki nan gurin "?ban sani ba amman nasan ba dan saboda sumbata bane ,ke abinda ya fara zuwa zuciyarki kenan sumbata yayi taku daya biyu zuwa uku ya tsaya yana kallonta mace a rayuwarta sumbata , kywun jiki me kyau ,tsayu da kuma fadi qirji shi suke kira soyayya ,magana akan jiki tsayi ta wan bangare kenan gbdy a haka kake kallon qaunar da nake maka ? Ya matso kusa daita sosai har suna iya jiyo bugun zuciyarsu da saukar numfashinsa "sam ba haka bane "to me kake nufi da lissafosu "?Ya rungume hannuwansa duka a faffadan qirjinsa yana kallonta itama cikin kwayar idanunsa take kallo "nasan zaki iya fadar abu bayan idona sannnan idan ina nan zaki iya fadar sa koma menene amman ni bazan taba canzawa ba naunayen ajiyar zuciya ta sauke taya akayi ka canza da sauri haka adnan ?”. “nayi tsamanin kazo ka sake haukatani ne ." “kiyi min shiru da wata magana shiru din tayi tana sauke numfashi." a wannnan zamanin mata suna daukar maza a wani abu da zarar sun samu wani abu daga gurinsu sai suyi murna da zarar kuma yayi masu abinda suke bukata sai suyi farinciki ,tsuke bakinta tayi sannan ta motsa lip's dinta sunayin haka ne ga wanda suke so ni ko galashinka na kalla farinciki nake sosai bare ka bani na gani shiru yayi yana cizan lip's dinsa na kasa yayinda idanunshi na kanta” idan wanda kike só aka wayi gari kinyita kiransa bai shiga ba ko kuma bai samu ya daga ba ballantana ma ya kiraki me ye abinda zai faru ? "Bani da matsala komai daidai a soyayya cike da tashin hankali yace "me kike so agurina tanwer?ta kalli yatsun hannunta sannan ta dago ta kallesa idanunta cike da hawaye "ina son na kare gabadaya rayuwata da kai adnan kasancewa ta tare da kai zai sani farinciki damun rayuwarka da abubuwa dayawa sa kaina akafadarka ba wai saboda kuka ba soyayyarka ce tasa na kasance a halin da nake ciki yau gbdy muryarta ta sauya alamun kuka hakan yasa ta tsaida maganarta ta sunkuyar da kanta a lokacin da hawayen dake makale da idanunta suka samu nasarar zubowa tasa dan yatsan hannunta ta dauke tana sanyawa jikinta jarumta sannan ta cigaba da magana ." "Kamar sauran mata nima ina son abubuwa dayawa ina son na cigaba da sonka adnan ,ina son a kowace rana na dinga kallon idanunka sannan a rana daya idan na rufe idanuwana na mutu a hannunka nayi mutuwa cikin salama shine abinda nake bukata ta karasa maganar tana dago idanunta dake tsiyayar ruwan hawaye,tsawon mintuna shabiyar suna tsaye babu wanda ya furta uffan hakan yasa ta sake maida kanta kasa sannan taji sautin muryarsa cikin wani irin yanayi mai gigitarwa "ina sonki surayya...." Da wani irin sauri ta dago Kanta tana dubansa hawaye na turereniyar zubowa "ina sonki kuma akoda yaushe tun daga sanda na fara daura kwayar idanuna akanki alokacin da kika kusan bigeni amman karya nakewa zuciyata da kuma ke haka ne yasa banason na fada miki ." Tunda ya soma magana jikinta da zuciyarta ke karkarwa at the same time tana sheshekan kuka maganarsa ta rikitata bata taba tsananin zataji wannan kalmar a bakinsa ba runtse idanunta tayi da mugun karfi tana ciza gefen lips dinta da karfi domin ta tabbarwa kanta gaske ne ko kuwa mafarki ne "zaki aureni surayya? "wani sabon gigita ya mamaye jikinta nan take jikinta ya kama rawa ya matso sosai kusa daita ya kai hannunsa ya dago habarta yana kallon cikin idanunta da suke arikice "ki bani amsa kina nan akan raayinki zaki auri gagarumin barawo kiyi rayuwa dashi "?Ajiyar zuciya ta sauke da karfi tare da cire hannunsa dake rike da habarta ta rungumeshi tsam tsam ajikinta tamkar zata rabashi gida biyu ya daura kanshi akanta yana jin soyayyarta me zafi kissing din kanta yayi sannan ya kai bakinsa kunnenta “ki aureni da sana’ata surayya .” a hankali ta soma girgiza masa kanta tana kokarin zare jikinta tace "a'a bazan aureka da wannan sana’ar ba ta fad’a tana sheshekan kuka ta juya da sauri ta soma daga kafafunta......." Har dana Monday 🤪 Mmm sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wadan nan number's din 09136918331 or 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 09136918331 domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️41 ……a matukar kidime ya biyota yana kiran sunanta “tanwer ina zakije ki barni ki tsaya mu qarasa maganarmu mana ? sai dai ina bata tsaya ba ta cigaba da tafiya cikin sauri tana kuka mai tsanani tunda ya furta mata kalmar yana sonta taji kamar an yaye mata dukkanin damuwarta akanshi ne” “oh my goodness wai me ye haka ne ki tsaya mana ya fad’a yana cigaba da binta a baya “nace ki dakata tanwer ki bani amsar tambayata “?ya qarasa maganar yana qara sauri cikin zafin nama ya shan gabanta ya rike tsintsiyar hannunta cikin nashi dayan hannunsa kuma ya riko kugunta dashi .” tayi sauri kawar da fuskarta gefe tana sheshekan kuka ya juyo daita gbdy suna kallon juna , cikin tsananin tashin hankali yake kallon kyakkyawar fuskarta zuciyarsa na sake narkewa akanta ,wani irin sonta ne ke ratsa tsantsar jikinsa yana yawo acikin jininsa ,ya matsota sosai sunyi mugun daf da juna wanda da zai qara taku daya zai iya masauki a jikinta .” ya kai hannunsa gefen fuskarta yana shafawa a hankali ahankali yana cigaba da kallonta “bai ta’ba d’aukar idan ya furta mata kalmar yana sonta zai aureta zata nuna damuwarta bare ma taki amincewa ba “ why tanwer ina zaki tafi ki barni alhalin baki bani amsar tambayar dana yi miki ? bata bashi amsa ba ta cigaba da sheshekan kuka “Why’re you crying tanwer?” please ki daina kukan nan haka yana touching heart dina ya zaro hanky a aljihunsa yana goge mata hawayen dake gangarowa akan kuncinta yana cewa “I don’t won’t see your tears just tell me zaki aureni ?ya sake tambayarta abinda ke d’aga mata hankali da dagula mata lissafi cike da raunin zuciya ta girgiza masa kai alamun “a’a! “daman karya kike ma zuciyata tanwer?.“Me yasa kika min karya ?“ wannan karya haka tanwer?“kenan karya kika fada min cewar kina sona zaki aureni ?a she karya kika min na cewar baki son kowa a duniya sai ni a she bani kike so ba .”? Yayi mata tamabayr cikin wani irin salo da bata ta’ba ji daga bakinsa ba hucin numfashinsa na dukan wuyanta wanda ya haddasawa tsigar jikinta mikewa sannan bugun zuciyarta da tausayinsa ya qaru .” kafin kace me wasu daga cikin mutanen dake gurin domin shakatawa suka zagaye su suna dubansu bai damu da mutane dake tsaye suna kallonsu ba ya had’e fuskarsu guri d’aya ta yadda zasu iya shakar numfashi juna ,anyi sa’ar faruwa hakan domin kuwa nan take suka dinga exchanging din numfashi junansu ta lumshe idanunta tana cewa “Kaga ka sakar min jiki mutane na kallon mu fa “. “baza’a saka ba kuma har abada wannan jikin nawa ne dake Karan kanki ,dan baki isa ba ,baki isa ki barni ba tanwer dole ki kar’beni a yadda nake tunda da halina kika ganni kika nace ,kika koyar dani yadda zan bayyana son da nake miki ,”alhamdulillah gashi na furta miki ina sonki idan hakan bai miki bane ki fad’a min yadda zanyi .”? muryarta cike da in inna tace “ni… ni fa ba wai bana sonka bane,ba kuma karya nake maka ba ,dan so ina sonka har yanzu adnan, burina ka zamo uban ya’yana amman bazan ta’ba auranka da wannan sana’ar ba, idan kana son muyi aure lallai adnan ka rabu da wannan aiki , sannan ka tuba zuwa ga allah abinda kasamu acikin sana’ar ka kyautar dashi gabadaya sannan Kazo muyi maganar aure .” Kamar mai rad’a yace “kinga nayi miki kama da irin nmjn da za’a bawa umarni yabi ? tanwer ni ba irin wad’an nan mazan da mace ke iya juyawa bane ,ki tsaya a yadda nake so shine zaman lafiyarmu da kwanciyar hankalinmu , ina sonki kuma zan aureki haka zalika ina son aikina kuma bazan iya rabuwa dashi ba ,kema kuma dole ki amince da abinda nazo dashi sannan ki so aikina “.yana gama fad’ar haka ya soma tafiya daita da kallo tabi bayansa tana d’aga kafafunta da kyar har suka qaraso inda motarsa yake idanunt dana mutane na kansu sosai suka burge mutane duk da basu san akan me suke jayayya ba .” ya bud’e mata murfin bangaren da zata zauna jiki a sanyaye ta shiga ta zauna tana sauke naunayen ajiyar zuciya,ya maida murfin kofar motar ya rufe ya zagaya ya shiga bangaren direba ya zauna ya bawa motar wuta har suka hau babban titin jakonde babu wanda yayiwa dan’uwansa magana ya cire hannunsa daya akan stearing ya daura akan hannunta dake kife akan cinyarta batare daya kalli inda take zaune ba .”waigowa tayi ta tsura masa ido yana murza stearing da hannu d’aya yayinda dayan hannun ke fama shafa hannunt sanye ac na ratsa jikinsu da zuciyoyinsu .”halayensa bazai sa taki morewa kallonsa ba dan kallonsa ba karamin jefata cikin nishadi yake ba, tafiyar mintuna talatin ta kawosu asibitinta yayi parking batare daya kashe motar ba yana jiran da zarar ta fita yaja motarsa yayi gaba , ita kuwa zuciyarta da jikinta rawa suke tana jin tsoron ya juya mata baya ,a hankali ta dinga jin kamar ta amince masa kawai suyi aurensu a haka “a’a surayya karki soma wannan ganganci dama ce ta sameki ,kiyi iyakar kokarinki ya canza karki sake ki biyewa son zuciyarki ki auri dan fashi da makami “ wannan karfin gwiwar da wankakkiyar zuciyarta ta bata yasa taji zata iya komai ciki kuwa har da juya masa baya ta cigaba da rayuwarta babu shi murmushin jin dadi ya bayyana akan fuskarsa ganin bata fita da sauri ba kamr yadda yayi tsammani suna gama qarasowa zata fice ta barshi dan haka tunaninsa ya bashi hakuri zata bashi .” Bai Ankara ba yaga ta soma kokarin yunkurawa tare da kai hannunta jikin murfin mota ta bude ta fara fitar da kafafunta sannan gangar jikinta, ya bita da wani irin kallo yayinda ransa yayi matukar baci zuciyarsa ta soma tafarfasa kamar ya kama da wuta, Amman dake shi din namiji gaske kuma dauriya da jajurcewa ajininsa suke bazaka ta’ba fahimtar hakan ba atattare dashi ba , abun takaici da bakinciki agareta bai wuce murmushi daya sakar mata byn ficewarta a motar ba gabadaya batare da wata damuwa akan fuskarsa ba ya daga mata hannu alamun” bye bye wanda hakn ya kusan tarwatsa zuciyarta amamn tayi kokarin ta danne damuwarta tayi itama ta daga masa hannunta ta juya ta fara tafiya a natse cikin sanyin jiki ,Shima jikinsa a sanyaye yaja motarsa .” ta juyo a hankali taga motarsa har ta fice da gudu ta kai hannunta daidai saitin zuciyarta dake beating very fast “allah karka bar zuciyar adnan ta samu sukuni daga wannan lokacin daya furta yana sona da bakinsa ya allah karka bar zuciyrasa ta zauna lafiya ka sake jarabftarsa da matsanancin soyayyata har sai ya amince da tsarina , tayi hanzarin barin gurin ta isa office dinta ta soma hada kayayyakinta masu mahimmanci tana kiran layin direbanta cikin kankanin lokaci ya qaraso ta dauki hand bag dinta ta rataya akafadarta ta fito zuwa haraban hospital din ta shiga bayan mota ta zauna bata san yaakayi taji digar hawaye na gangaro mata a kuncinta dirba yaja suka dauki hanyar gida.” Direba na gama parking ta fito jiki a sanyaye batare data rufe murfin motar ba ,da kyar take daga kafafunta tamkar wacce bata da laka ajikinta har ta sanya jikinta cikin hadadden parlour’n nasu ta bude baki da kyar tayi sallama, mumy dake zaune a falon ta amsa mata cike da kulawa sai dai kallo daya tayi mata ta fahimci tana cikin damuwa “sannu da gida mumy. “sannu da zuwa tanwer ya fama da jamaa ? ta amsa sannan ta zauna kusa da mumy tana cewa “mumy yau dai adnan ya amince da zai aureni amman ya tabbatar min sai dai na auresa da aikinsa,ni kuma ko ba d’an alkawarin dana daukar miki ba mumy ba bazan iya rayuwa aure dashi da wannan sanar ba me zanyi mumy na raba zuciyata da soyayyarsa ?”wallahi mumy na gaji da wannan azababbiyar soyayyar ,nayi tunanin zuwa yanzu zai yi tunanin canza rayuwarsa amman sai ya nuna min lallai sai dai muyi aure a haka kuma dole na auresa da aikinsa ko ina só ko bana só ta karasa maganar tana zubar da hawaye .” “Ya isa bana son wannan kukan mumy ta tsaida ita daga kukan da take ba musu tabi umarnin mahaifiyarta “ni kaina mahaifiyarki ina jin zafi da ciwon irin son da kikewa yaron nan daga ni har masu qaunarki babu wanda zai so kiyi rayuwa da mutun irinsa domin gibi ne rayuwarki sai dai akwai wasu abubuwa da nayi nazarinsu cikin takaitacen lokaci akansa yasa kika ga ni kaina na amince daki auresa bugu da qari idan adnan ya shiryu adalilinki bakaramin jahadi kikayi ba.” “ yanzu abu na farko da zakiyi shine “ta fada tana daga mata dan yatsanta daya .“ tunda ya furta miki yana sonki da bakinsa kuma zai aureki ki nuna masa lallai sai dai ya zabi daya aikinsa ko aurenki zanso adnan ya shiru kafin kuyi aure tanwer“.shiru tayi tana kallon mumy kafin ta cigaba da magana “abu na biyu idan bai zabi daya acikin ba ki nuna masa zaki iya cigaba da rayuwa babu shi .” “Abu na biyu ki rage ko ki koyi boye wannan son da kike masa ,ki nuna masa kawai idan bazai iya canzawa ba babu shi babu ke idan har lallai yana sonki zaki karya isa da qarfin izzar da ikon da yake ji dashi sannan ki hada da addua wannan itace kawai hanyar da zaki mallakesa ki mallaki zuciyarsa a wasu lokuta dayawa nuna wa nmj zazzafan só irin wanda kike masa babu abinda yake jawowa sai nadama kima godewa allah da ya jarabi adnan da soyayyarki da baki ga katin gayyayar aurensa da wata ba .” “d’an haka ki kwantar da hankalinki karki sake damuwa akanshi ,ki saki jikinki kiyi lamuran gabanki idan yaga kin fita rayuwarsa gbdy shine zai dawo gareki yana rokonki mumy ta qarashe maganarta tana sakar mata murmushi “wannan shawara ce da umarni idan kika bi zaki ga yadda adnan zai haukace miki wallahi sai ya dawo yana baki tausayi sai ya dawo yana bin duk abinda kike so da duk wasu shawarwarinki ,kiyi kokarin danne soyayyarsa baya ga haka babu abinda zai sauya acikin zuciyarsa kullum kece zaki qare a wahala.” “Ki saki ranki bari akawo miki abinci kici kinji mamana mumy ta fad’a tana shafa fuskarta.” Cikin natsuwa da rashin kuzari yake tuqinsa cikin zuciyarsa kuma yana jin tanwer bazata iya barinsa ba ,duk abinda ta fada masa matsayin wasa ya daukesa dole zata dawo garesa dan ya rigada yasan yadda karfi da tasirin qaunar da take masa wannan karfin soyayyar da take masa zai taimaka masa ya sake tsaida hankalinta kanshi amman kuma haka nan yake ji tashin hankali daga kasan zuciyarsa tare da mummunar faduwa gaba.” wayarsa ya lalubo ya kira layin anas kira daya ya dauka “anas tanwer zan aura kamar yadda kake so ,”dan allah abokina? ya gyada masa kai kamar yana kallonsa amman …“Kai gaskiya naji dadi nasan itama zataji dadi sosai kai allah na gode maka sam yaki bari jaguwa ya karashe masa bayani halin da suke ciki dole ya katse kiran ya cigaba da tuqi Jaguwa ya shiga gida babu kowa a babban falonsa dan haka kai tsaye ya nufi dakinsa ya fad’a akan makeken gadonsa tare da dafe goshinsa da yayi wani irin rikewa ,ya kusan minti shabiyar kwance yana tunani sannan ya yunkura ya tashi ya shiga bathroom ya shiga zubawa kansa ruwa sai da yaji kan ya dan rage masa ciwo sannan ya fito jallabiya kawai ya zira tare da wucewa masjid .” “Ranar yau anas jinsa yake dabam ,jinsa yake kamar an sake sauya shi, wani irin farinciki ke rasashi wanda ga duk wanda yasanshi yasa fuskarsa ta sake wadatuwa da farinciki fiyye da yadda fuskarsa take , itama hally haka nan ta tsinci kanta da farinciki dan yanzu ta maida damuwarsa nata haka farincikinsa , taja Karan hancinsa da take mugun so tana sakar masa murmushi ya janyota gabadaya ta zube aikinsa ya rungumeta tsam ya kai bakinsa cikin kunnenta yana sakar mata numfashi “matata yau ina cikin farinciki .”Ta juyo gbdy ta fuskancesa “naga alama nima ina tayaka farinciki amman meye abinda yasakaka farinciki haka “? murmushi yayi mata yana sake rungumeta tsam yana bata labarin soyayyar yayanta da tanwer sai dai bai bayyana mata yadda soyayyar ta samo asali ba .Ta ware masa idanunta sosai tana cewa “to ya zaiyi da aunty haseera?yayi kissing din idanunta “zaki fara ko ?”me kuma nayi daga tambaya ?a duk sanda kika bude min wadan nan idanunki ina kwadaita dake my princess bakiji yadda naji ajikina ba yanzu dana kalli cikinsu.” ya karashe maganar yana matseta ajikinsa har tana jin yadda jijiyarsa ke zungurinta .” “Shikenan na daina amman fa akwai daru idan aunty haseera tasani ,tanwer tafita iya daru ai sai dai kawai idan taga damar barinta ko kuma ta duba dangantar dake tsakaninku “a ajiye wannan ammi fa tana matukar son yaya ya auri aunty hasera domin itace ta hada duk abinda ammi take so ga surukarta ya riko hannunta sosai cikin nashi yana murzawa cikin wani irin salo na shauki “fada min abinda ammi take so ga suruka? “tana son farar mace doguwa kyakkyawan mai shape ,me tarin Ilima addini dana boko ,me tsafta da iya girki uwa uba kula da miji ta karasa maganar tana rufe idanunta da tafukan hannuwanta duka alamun kunya .” ya cire hannuwanta yana cewa “kalleni !. Ta tsura masa narkakkun idanunta dake tada masa tsumin shaawarta “dan baki taba ganin tanwer bane ta hadu iya haduwa fiyye da tunaninki idan dan kyau ne da abubuwan da kika lissafa to auntynki hasera bazata tsaya a kusa daita ba iya girki ne kawai bani da tabbaci saboda ban ta’ba cin girkinta ba amman sauran abubuwan da kuka lissafa duk tana dashi “gsky zan so na ganta nice ma zan fara sheidawa ammi “a’a ban yarda ba ki barshi yaje ya fad’a mata da bakinsa ya fada yana shafa saman dukiyar fulaninta dama kuma dibiarsa kenan muddin suna tare hannuwansa basa rabuwa da ta basu ,yana qaunarsu da hips dinta fiyye da komai ajikinta barin yanzu da lafiyayyen sex din da take samu ya qara fito dasu sosai .” Bai barta iya haka ba yayita luguiguita mata jiki da salonsa gbdy ya kashe mata sansar jiki dan har ta fara tsiyaya, kusan mintuna talatin suna makale da juna taji ya zareta ajikinsa yana kokarin tashi ta rikosa cikin matsananciyar sha’awarsa tana cewa “ina kuma zaka ?zanje gurin yayanki bazan barsa yayi celebrate din farincikinsa shi kadai ba.” ta karyar da wuya tana rausayar masa da kwayar idanunta “banason ka fita ka zauna tare dani .” “Allah my princess ?ya fad’a yana kashe mata idonsa daya ta janyosa ya zubo jikinta ta kamo hannusa ta kai daidai pent dinta “taba kaji duk nayi ….” Sai kuma tayi shiru taki qarasawa “duk kinyi me ? Tayi shiru tana fidda numfashi sama sama “gbdy ya fahimci tana bukatarsa dan haka ya biye mata ya hade bakinsu guri daya yana tsotsan yana cigaba da shafa pent din daya jike da ruwan shaawa .” Bai samu damar fita koina ba yana makale daita sai washegari karfe shadaya daidai a gidan jaguwa tayiwa Ana’s har cikin bedroom dinsa ya shiga yana kiran sunansa , yana zaune a gabansa system sai dai ba aiki yake ba illa idanu kawai daya zuba wa computer ,ya dago ya kallesa ya dauke kanshi yana furzar da iska dan ya dauka tun jiya daya sheida masa zai zo yaji me ake ciki amman ya wani sharesa anas yayi murmushi ya zauna kusa dashi yana mika masa hannu domin su gaisa shima hannu ya mika masa suka gaisa .” “Abokina ya ake ciki ne? zan so naga idanun tanwer , yanzu yaushe zaa tura gidansu? ”ya ake ciki yaushe zaa tura gidansu sai yanzu kaza min wannan tmbyr ? “tun jiya na kiraka kama tsaya kaji me ake ciki kaki bare ma kazo kaga a wani hali nake ciki ya fada a dan zafafe yana furzar numfashi “yi hakuri abokina wallahi tun jiya naso nazo “to me ya hanaka zuwan ? “Na kuma sirri ne “ya fada yana murmushi yana shafa sumar kanshi , gani yanzu a gabanka gbdy lokacina naka ne fada min me ake ciki ? “Me ko ake ciki baya ga matsala wai yarinyar nan sai dana ajiye komai nawa na furta mata ina sonta zan aureta kawai naga yarinya tana kuka allah na dauka na farinciki ne a she na wulakanci ne “what ? Anas ya furta a dan kidime “bangane wulakanci ba ? Nan ya zayyane masa komai “to yanzu kai me kagani? “Me kuwa nagani baya ga idan na sheidawa ammina a tura gidansu tunda daman ta fada min iyayenta sun yarda na turo ? “Kana ganin hakan da zakayi daidai ne ?ya dago ya zuba masa idanunshi yana jin faduwar gaba me tsanani ,ni a ganina tanwer tafika gasky duk macen da zata kyamaci wannan alqallar tamu itace ma…….”wani gsky ta fini?ya katse shi da sauri yana huci “daman nasan side dinta zaka bi tunda kai kake zugata , anas ya shiga girgiza masa kai yana cewa “adnan ka fahimceni idan zan kasance me zuga tanwer akanka lallai naci amanar abota kuma meye ribata?.” Ana’s ya tsura masa ido sosai zuciyarsa na zafi dan sam bai ji dadin furucinsa ba “Ka dauki abota ta da kai wasa shi yasa kake ganin kamar zan iya cin amanarka , but ni na dauki abota ta dakai da matukar muhimmancin da bazan iya cin amanarka ba bare na zuga macen dake sonka da gaskiya , “kasani adnan ban'iya son mutum ba ,idan Ina son mutum son shi nike da gaskiya da amana , Amma idan har ban sanar maka gsky ba akan duk abinda kake yi hankalina ba zai taba natsuwa ni zaka dinga wulakantawa saboda ina fada maka gsky ?”noooo nooo bana cikin su dan ban daukeka matsayin bare ba uwa daya uba daya na daukeka tunda baka son gaskiya na barka yana gama fadar haka ya mike tsaye ya soma kokarin barin dakin ya dauka zai dakatar dashi amman ya fice daga dakin gabadaya bai dakatar dashi ba ,lamarinsa ya qara bashi tsoro matukar gaske shi sam ba isa a fada masa yaji ba ko yayi gbdy ma ya bar gidan dan bazai iya zama a fahimci akwai wani abu ba.” Ruhin jaguwa yayi baki hankalinsa yayi matukar tashi bai taba tajin tashin hankali irin wannan ba yana tsananin son anas,anas rayuwarsa ne baya wasa dashi ,Tun daga kan iyayensa yan'uwansa abokansa makotansu duk sun san cewa tarayya dake tsakaninsu gaskiya ne da amana amma kalli abinda yayi masa yau , gaskiya abunda yayi masa bai kyauta ba me yasa zai ce shi yake zuga tanwer wankakkiyar zuciyarsa ta dinga bashi umarnin ya tashi ya bishi ya bashi hakuri amman dakikkiyar zuciyarsa ta hanashi tana karfafa masa gwiwar me yayi ?dan haka yayi kwanciyarsa zuciyarsa ta farfasa na rashin samun natsuwa .” ***** jaguwa ya shiga damuwa mai tsanani sakamakon sharesa da tanwer da anas sukayi har na tsawon sati biyu , kuma ya tabbatar da ba wani abu ne ya hanasu nemansa ba ko zuwa inda yake ba , dan yana sane da duk wani movement dinsu tanwer tana zuwa aiki cikin walwala tana komai nata cikin kwanciyar hankali ,shima Ana’s yana lafiya dan kullum sai ya bude app ya duba shi yana lafiya yana soyewarsa da matarsa shine dai suka bari cikin tashin hankali bai san yana masu só me tsanani haka ba sai daya ga sun sharesa ko kira bare texmessage , shawo kan Ana’s ba abu ne me wahala ba dan baya daukar abu da zafi yanzu haka ma ya huce kawai dai ya bashi iska ne .” “amman Tanwer fa kullum zuba idanu yake yaga ta inda kiranta ko sakonta zai shigo masa amman shiru har yau da suka cika sati uku da rabuwa yayinda a bangarenta tanwer itama tana jinsa a ranta kawai ta sharesa bisa umarnin mahaifiyarta tana son ta kawo karshen taurin kansa da girmansa ne sannan ya fahimci abinda take so dashi amman dan so shi kadai ne tal acikin zuciyarta da rayuwata amman a yanzu tana son ta samu karfin gwiwar da zata juya zuciyarsa tunda ya kamu da matsanancin sonta .” ****** Tana zaune a office dinta tana duba wasu file taji an turo kofa ahankali an shigo ta d’ago kanta a hankali idanunta da suke rufe cikin medical glass irin nasu na likitoci suka sauka akansa take taji zuciyarta ta shiga bugawa da sauri sauri .”ajikin kofa ya jingina jikinsa ya harde duk hannayensa a faffadan qirjinsa gabadaya kayan dake sanye ajikinsa army green ne na kamfanin dior ga wani kamshi na mussaman da office din ya gauraye dashi sakamakon tsayuwarsa , tsurawa juna ido sukayi bata san tayi kewarsa ba sai yanzu data gansa a gabansa bude mata hannuwansa yayi gabadaya alamun tazo garesa madadin ta tashi ta isa garesa sai ta kasa ta dauke idanunta akanshi ta cigaba da abinda take kwalla na ciccikowa a idanunta .” Ahankali ya qaraso inda take zaune ya janye file’s din gabanta yana dubawa a natse , bata dago ba ta cigaba da rike biron hannunta tana ciza lips dinta ya zauna a bakin table ya maye gurbin file’s ya tsura mata ido a ransa yace “yarinyar nan zata kasheni .“tanwer !. Ya kira sunanta madadin ta amsa masa sai tace “me yasa baka zauna a can ba ? bai ce mata uffan ba ya cigaba da kallonta “ka tashi ka koma can kan kujera ka zauna hannun data daga tana nuna masa kan kujera ya riko ya sumbata ta tsura masa ido tana kallonsa qaunarsa na fixgarta yayinda kwalla ta sake cika idanunta gabanta na faduwa , ya ciro hanky yana goge mata hawayen daya soma gangaro mata “you still love me tanwer kallonsa tayi tace “wannan maganar da ne tunda ka furta bazaka iya barin sanarka saboda ni ba na cire wannan mugun son araina a yanzu zaka iya auran duk wacce kake raayin da wannan aikin amman ni surayya na yafe .” Saka hannunsa yayi tare da goge mata kwalar dake sauka a idanunta “am sorry tanwer mace a soyayya idan tana kuka hakan na nuna tsananin qaunarta da mutun ya fada yana sumbatar goshinta hannunsa ta buge “banaso karka sake kai hannunka jikina ta fada tana kokarin tashi ya fixgota ya hadeta da jikinsa yana shinshina wuyanta zuwa cikin kunnenta “haba tanwer ke da kika amshi abinda yafi kiss meye abun daga hanakli dan nayi just common kiss ? wani kallo tayi masa mai matukar kashe sansar jiki ya riko tafin hannunta cikin nashi yana massaging a hankali yana sake kashe mata sansar jiki “ni wallahi ji nake ma kamar nayi having sex dake yanzu ina shan brest dinki at the same time .” I need sex tanwer …….“ya fada a kasalance yana kissing din tafin hannunta ta soma kokarin zare jikinta ya sake mata wani kyakkyawa riko ta yadda bazata iya kwacewa ba muryarsa can kasa yace” yanzu naga kamar baki son kusancinmu tare ko kin samu wanda ya fini dadi ne ?da sauri ta girgiza masa kanta alamun “aa ! “tô me yasa kika son ki bar dadinki ? Idan kin manta abinda kike fada lokacin da kike cikin dadin sex bari na tuna miki “adnan dadi ko duk kin manta wannnan kalmar?Tayi shiru tana kallonsa kafin daga bisani ta fashe masa da wani sabon kuka tana kokarin zare hannunta da jikinta dake cikin nashi yana fama tsotsa ,ya rike yatsunta gam yana sake makaleta “tanwer ina bukatarki I really need you yayi mgn Kmr zai shige jikinta kuka take sosai ?“Yanzu haka muka dawo tanwer ? ta’baki da nake yi bakya so ko me“? “Eh shine banaso dan allah adnan ka daina bana so abinda kake….”saurin hadiye sauran maganarta tayi dan ganin irin kallon daya watsa mata na ta kama kanta “ki kama kanki da kiran kalmar bakya so din nan da kike fada min ,meye new aciki abinda nayi miki “?ba wani sabon abu bane a haka ma ina tausaya miki dan idan nace zan nuna kunjina haukace wa zakiyi “. Wani dogon ajiyar zuciya ta sauke cikin fargaba tace “shikenan naji na gode sosai da tausayawa da ziyara allah ya bada lada ka tashi ka wuce karka sake zuwa inda nake “da tarin mamaki yake bin karamin bakinta da kallo “ka tashi ka wuce please ta sake maimatawa “ni tanwer!?” “Yes of course waye kai ?a yanzu baka da wani matsayi agurina kaga zuwanka gurina bashi da wani amfani “da gaske kin daina sona?“Kana mamaki ne ai kyautatawa ke qara damkon soyayya wacce irin kyautatawa ka min da ka canci na cigaba da sonka ?babu dan haka daga yau kasa aranka ni surayya abubakar na daina sonka .” Mikewa yayi ya barta ya dawo tsakiyar office din ya zuba hannunwansa duka cikin aljihun wondonsa yana kallonta a kaikaice yana murmushin gefen baki “ba dai irinmu ba tanwer ,ba irinmu mace take kalla kai tsaye tace bataso ba ko ta daina so ba duk kuma tsadarta da isarta da ikonta da mulkinta ban taba cewa ina son mace ba a rayuwata sai akanki dan haka baki isa ki gujeni ko ki juya min baya ba ni adnan nayi miki alkwarin sai sake dilmiyar dake cikin tafkin qaunata da soyayyar da bakiyi tsamman kasancewa aciki ba bazan barki ba, zan bibiyi rayuwarki ki shirya wa haka domin akowni lokaci zan iya farmakanki , ba dai ni zaki tozarta ba na rantse kafin ki tozartani ni ne zan rozartaki yana gama fadar haka ya juya cikin tsananin fushi ya bar office din .” Shiru tayi jikinta na daukar zafi bata san sanda ta zube kasa tana kuka tare da daura hannuwanta duka bisa kanta ba a hankali ta dinga furta “Ya hayyu ya qayyum ya zaljalalu wal ikram allah ga baiwarka ,allah ka tsaya min ,allah ka taimakeni karka bar soyayyar adnan yayi galaba akaina adduar nan tayita furtawa tana maimaita wa zuciyarta na bugawa da mugun sauri .” Tuqi yake amman zuciyarsa ta rabu gida biyu wani bangaren na gurin Tanwer wani bangare na gurin anas ya kamo lip’s dinsa na kasa gbdy ya tura a cikin bakinsa wayarsa ya ciro ya shiga app ya duba anas yana gida kamar koda yaushe duk kwananki basa tare baya zuwa koina koda yake daman bashi da gurin zuwa sai gurinsa kai tsaye titin da zai kai mutun gidansa ya dauka cikin kankanin lokaci ya isa dake yana da remut din get din gidan danna wa kawai yayi ya sanya hancin motarsa zuwa haraban gidan yayi parking anas dake makale da hally yayi sauri ya tashi tsaye yana cewa “ga yayanki nan adaidai lokacin jaguwa yayi knowking “shigo mana ya fada yana jin farinciki acikin ransa a natse ya murda handle din kofar ya shigo yana furzar da iska fuskanar nan tashi a hade har sai da gaban Ana’s ya fadi .” Hally ta durkusa har kasa ta gaishesa ya amsa mata fuskarsa babu yabo babu fallasa ya cigaba da tsayuwa yana sham kamshi hally ta shiga kitchen domin kawo masa abun yasha anas ya dubesa “ka zauna mana “ ba zama ne ya kawoni ba kuma ban zo don wai ka dawo gare ni ba ,aiki zamu fita gobe idan kana raayi sai ka shirya kazo da wuri mu tsara komai Ya juya yana kokarin barin falon yayi saurin shan gabansa zuciyarsa na rawa “ni ya kamata nauki fushi da kai adnan saboda abinda kamin yayi matukar yi min zafin saboda matsayinka a wurin na domin na baka matsayi fiye da dukkan tunani na na baka matsayi danuwa ,na baka matsayin amini kani ,yaya ,aboki ,masoyi suruki ,karka manta bani da kowa fa sai kai adnan me yasa kayi min abinda kayi wallahi kaci amana kauna kaci amanar aminta dan ni bazan iya maka haka ba”. ya qarasa maganar yana dauke hawayensa adaidai lokacin da hally ta dawo hannunta rike da tire tayi matukar mamaki ganin yanayinsu ta kalli fuskar yayanta na second biyu ta waiga ta kalli fuskar mijinta gbdy taga ta canza zuwa damuwa duk da bataji maganarsu ba ta fahimci akwai matsala “ka zauna please anas ya fad’a yana nuna masa kan kujera sam bai yi niyyar zama ba amamn sai ya tsinci kansa da zauna saboda kar hally ta fahimci wani abu “ki zuba masa abinci “ . Da sauri ta isa dinning ta dauki plet tana satar kallonsa tana zuba masa abinci ta dawo cike da girmamawa ta ajiye akan karamin table ta janyo zuwa gabansa yayinda shi kuma anas ya tsiyaya masa exotic acikin glas cup ya ajiye masa “bismillah” “Kawai ya fara ci daga hally har anas gaba suka tashi suna dubansa kadan yaci ya ajiye spoon ya dauki ruwan lemu ya sha kadan shima ya ajiye ya mike ya nufi kofar fita batare daya ce komai ba .” anas ya biyosa da sauri yana cewa “ina ganin bazan samu fitar gobe ba ,ku tafi kawai allah ya tsare ku inshaAllah idan zaa fita wani lokacin idan muna da Rai zani ,amma ni zan zauna a gida zan muku addua “what ?jaguwa ya fada a kasan ransa zuciyarsa na zafi ya juyo ya kallesa kawai sannan ya juya a fusace ya shiga mota ya bar gidan qirjinsa na wani irin bugawa dan sai yaji abinda tanwer tayi masa shafan mai ne akan nashi ,aiko sharesa da sukayi nashi yafi masa zafi akan tanwer ,Ana’s ya juya ya koma ciki yana jin damuwa aransa “lafiya kuwa ?hankalina yayi matukar tashi meke faruwa ne ?”babu komai my princess ya kamota jikinsa yayi mata kyakkyawan runguma yana shafata domin son mantar daita abinda taso fahimta .” Wannan yanayin ya wuce ace babu komai nafa san waye yayana nasan halinsa ,na taso na ganku tare ne nasan ba haka kuke tafiyar da rayuarku ba ,dan allah kuyi hakuri da juna koma akan meye idan wani abu ya shiga tsakaninku zan shiga damuwa sosai ”nace miki babu komai ke yanzu kina tunanin akwai abinda zai shiga tsakaninmu ?ta girgiza masa kai “to ki yarda babu komai ya fad’a yana shafa bayanta . Wani irin gudu jaguwa yake yi akan titi cikin tsananin tashin hankali “anas !!!! Kawai yake furtawa a fili yana shafa sumar kanshi “Ko daya anas dina ban wulakantaka ba ,ko ina yi bazan iya maka ba ,kai ruhina ne ,zuciyata ce bazan juri rashinka ba ,bazan juri fushin nan ba, duk motar daga irin gudun da yake falfalawa sai tayi gefe ta bashi hanya da taimakon allah ya karaso gida ya zauna akan kujerar kushin yana jin wani azababben ciwon kai .” Wani hadadden gidan sama ne da hawansa ya kai goma ,Maganar adadin daku nan dake cikin wannnan gidan ba azai lissafu ba ,daya daga cikin dakin mutane guda shida ne acikinsu sai dai mutun uku ne kawai a zaune sanye da bakaken kaya , yayinda mutun daya dake cikin wadan da suke tsaye ke yaga farar takarda yana cewa “wannnan takardar babu abinda zata mana bayanan wannna file din ne kawai zai mana amfani sun dauki lokaci suna tautaunawa akan gurbatacciyar kasuwancinsu kafin daga karshe nabel ya dubi alhj tajudenni “ya batun yaran nan kuwa sun nemeka sun baka hakuri ?ya girgiza kai alamun” a’a ! nabel ya gyada kai “amman sai da nayi masu gargadi kamar zasu yi aiki dashi ashe aikin banza nayi “ina fad’a maka taurin kansu ya wuce tunaninka “. Ina bukatar bayanan kowanne acikin wadan nan mutane guda biyar din inji wanda ya fara magana da farko wato Ahmed abba “. “Idan muka bibiyesu hakan zai sa su qara suna a idanun duniya ,ba kuma zai yiwu ace kmarmu mun buga qasar mutuwa dasu ba inji cewar dahir “ai kuwa gara a tashesu aiki a share babinsu na daina jin duriyarsu acikin duniyar nan shine kawai kwanciyar hankalina kullum da tunanin wadan nan mutane nake kwana nake tashi most especially mutun biyu din nan jaguwa da amininsa lallai sai na daina jin bugun numfashinsu hankalina zai kwanta ruhina ya samu salama ya qarashe mgnr cikin tsananin tashin hankali ai kuwa hankalin kowa dake gurin ya tashi “ai kuwa bazamu barsu ba lallai sai mun ga gazawarsu takowa ni hali nabel ya fada tare da daukar glss cup dake cike da tacaccen ruwan giya ya kai bakinsa .” tunda suka fara maganarsu akan jaguwa tanko gote na zaune bai ce uffan ba sai yanzu “nifa ina ganin kamr aikin sirri suke wa gwanati , dan ban ta’ba ganin yan taadan da suka gagari kasa da kasa ba sai su ,ko a labari ban ta’ba jin masu irin sanarsu sun dauki shekaru me tsawo suna wannan aikin ba batare da anfarmakesu ba an musu kissan gilla ba , bugu da qari kafafunsu nada tsawo akwai asiri ajikinsu ,ai naso na jnyosu cikin mu amman sam yaran nan suka ki yarda, kunsan kuwa idan babu wata a kasa basuki amsar tayin alqalarmu ba ,gashi fashin su basayiwa masu adalci sai marasa adalci da azzalumai suke yiwa duk kuma inda masu laifi suke sai nemo sun masu hukunci sannna sun hadasu da jami’an tsaro,ku duba mutane guda biyar din daake zargi da kisan honorable ai sune silar shigarsu hannu nifa a nawa mu manta dasu muyi lamuran gabanmu kar muna zaman zamanmamu mu janyowa kanmu balai ba fadawa hannun hukuma bane matsalar zubewar mutunci idon duniya shine abinda zamu duba dan ta hukuma me sauki ne “. Ya karashe maganr yana dubansu daya byn daya .” “Abinda ya kamata muyi bincike akansu ba wai janye hukuncinmu ba ni nan zan yi bincike akansu ku bani kwana daya kacal inji nabel ya fada yana daga musu yatsansa daya “wallahi muddin nayi bincike banganosu cikin masu binciken sirri ba lallai ni nan zanyi ajalinsu daya bayan daya…”” Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wadan nan number's din 09136918331 or 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 09136918331 domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️42 ......a hankali kan jaguwa ya dinga sarawa da karfi tamkar ana buga masa guduma, zamewa yayi kasa sosai gumi na tsatsafo masa har akan karan hancinsa ,labbansa ya motsa magana ta fito cikin wani irin yanayi na tashin hankali "oh my goodness wai meke shirin faruwa dani né ?tanwer tana qoqarin juya min baya haka shima anas "why anas kai fa nawa ne na har abada ban cancaci kayi min haka ba ?." Gabadaya idanunshi sun kad'a sunyi jazur tamkar garwashin wuta , zuciyarsa na masa wani irin zafi ya dinga jin kamar ya fixgota daga qirjinsa ya fito daita waje ya huta , cikin tsananin damuwa ya zaro wayarsa daga cikin aljihunsa ya shiga app ya tsurawa cikin wayar kwayar idanunshi anas ya gani zaune kusa da hally hankalinsa kwance babu wani alamun damuwa atattare dashi . "Shikenan bai damu dani ba ?"bai damu da kowani hali zan shiga ba rayuwarsa kawai yake ? yayiwa kansa tmbyr da bashi da me bashi amsarta,mikewa yayi cike da sanyin jiki ya bar d'akin ya wuce direct hanyar d'akin da suke ajiye kayan shaye shayensu bai qarasa ba eku dake zaune ya hangosa dan haka da sauri ya taso ya biyosa yana tambayarsa "boss akwai abinda kake bukata ne ?." Ya tsaya cak batare daya juyo ba yace "wiwi nake so , okay boss an gama ,"kayi min babban nad'i kamar guda goma yayi maganar tamkar wanda ya sha ruwan barasa ,eku yayi shiru yana d'an dubansa sai dai bai ga alamun a buge yake ba ,koda yake shi daman baya shan ruwan barasa iyakarsa wine non alcohol ko wiwi da taba baya wuce wadan nan abubuwan "shikenan boss ka koma ciki zan kawo maka yanzu , kamata ma yayi ka kirani ba wai dan wannan bukatar ka fito da kanka ba ." Jaguwa bai ce uffan ba ya juyo ya fuskancesa "shiga kayi abinda nake bukata ka bani kawai” babu musu eku ya shiga cikin d'akin ,cikin kankanin lokaci ya nad'o masa tabar wiwi babban nadi kamar yadda ya bukata "muje na kai maka boss wannan karon bai ce masa qala ba sai ma ya kai hannunsa ya d'auki guda d,aya ya kai bakinsa eku yayi saurin miko masa abun kunnawa ." ya kunna cikin kwarewa ya soma zuka yana daga kafafunsa a hankali yana fitar da hayaki bai tsaya akoina ba sai falonsa dake had'e da bedroom dinsa ya zauna akan daya daga cikin kujerun dake falon tare da d'an zamowa yana fitar da hayaki ta hanci ta baki ,eku ya ajiye masa faratin wiwi akan table ya juya tare da rufo masa kofar." " ko cikakken minti biyar ba'ayi ba ya gama da guda hud'u nan da nan kwayar idanunshi suka sake rikidewa ya soma skiping na maye nan da nan idanunshi suka fara hango masa tanwer dinsa acikin idanunshi cikin shigar kananan kaya wondo iya cinyarta da wata yar karamar riga da tsayinta bata wuce kasan dukiyar fulataninta ba, yayinda cibiyarta ke bayyane a ganinsa , tana sakar masa tsadadden murmushi ,wata irin zabura yayi ya mike tsaye yana sake ware idanunshi da suke lumshe irin na masu zukar wiwi ". "Tanwer kin had'u sosai gskiya qirarki ta had'u sosai ,ya za'ayi ki bar adnan ya samu kwanciyar hankali da sukuni? ai sam qirarki bazata bar zuciyata ta huta da tunaninki ba bare tarin qaunar da nake miki ta raqu ,komai naki yayi min sosai , haka nake son mace kamar yadda kike , zan iya 'bata tsawon rayuwata kawai ina kallonki, tunanina babu wata halitta me kyawun halitta kamar naki ,hatta taurarin da suke sararin samaniya nasan suna jinjinawa halittar qirararki ,ina sonki tanwer lallai sai yanzu na fahimci sirrin dake tattare dake ina kewarki cike da soyayyarki dan allah karki barni haka bazan iya jura ba kamar yadda kika jurewa soyayyata." " kamanin surarta ne kawai ke yawo acikin tunaninsa, tsukakken kugunta wanda ke d'auke da faffad'an mazaunai masu rikitarwa da birkita lissafi yaga ta juya masa rikicewa yayi ya rungumo a iska amman shi gani yake kamar itace ajikinsa yana sarrafa sansar jikinta , ya sake kai sigari bakinsa ya zuka da iyakacin karfinsa" ina jin tsoro tanwer bazan iya jura ba ,bazan iya rayuwa babu ke ba ,kice soyayyata,kece haukana ,kece rayuwata dan allah karki barni " kansa ne ya cigaba da sarawa amman bai daina zukar hayakin wiwi ba daman kuma haka yake yi a duk sanda ransa ya 'baci idan yana son ya huce har ya samu bacci dole sai ya sha wiwi over amman wannan lokacin bai yi tasiri ba domin har 2 na dare bai samu barci ba sai tunanin da yake ta qaruwa a cikin kwakwaluwarsa da zuciyarsa." A yanzu tunanin tanwer shine worst da yafi komai d'aga masa hankali don yana jin muddin bata amince ta auresa ba zai iya rasa rayuwarsa ,acikin mayen tunaninsa ya soma canzawa ya dinga magana da zuciyarsa "me yasa zaka zama haka adnan bayan kai din jarumi ne ba'a ta'ba kasaka a komai ba ? "baa ta'ba ganin rauninka a komai ba me yasa zaka bari aga rauninka akan mace macen ma da kake da tabbacin tana sonka ?"ka shareta kawai ka cigaba da rayuwarka ya qarasa maganar hade da zubewa kasa alokacin da karfe hud'u ta buga wani naunayen bacci yayi awon gba dashi ." Yadda yake kallon anas ta cikin app haka shima anas din lokaci zuwa lokaci yake dubashi ta app yana kallonsa gbdy yaga halin damuwar da yake ciki, hankalinsa yayi matukar tashi amman yaki nunawa dan kar hally ta fahimta ta shiga damuwa ,dan haka ya sake janyota jikinsa yayi mata kyakkyawan runguma bacci bai daukesa ba sai daya sake dubawa yaganshi kwance bai motsi ya fahimci bacci yayi sannan shima ya kwanta da zumar gobe da sassafe zai tashi yaje ya gansa ya kuma bashi hakuri komai ya wuce dan yasan muddin bashine ya bashi hakuri ba ba zai daina wannan fushin na babu gaira babu dalili ba." Jaguwa bai tashi ba sai kusan karfe takwas ya mike ya nufi bedroom dinsa yana layi saboda mayen baccin dake idanunshi kai tsaye bathroom ya shiga yayi alwala ya fito ya gabatar da sallah ya haye gadonsa tare da lullube ilahirin jikinsa da bargo me taushi ya koma bacci wani bacci ne me nauyi ya daukesa bai tashi ba sai gurin 1:00 dot shima kiran sallah daaka kwlla a masalacin unguwarsu ne ya farkardashi ya sauko daga kan bed dinsa bathroom ya shiga yayi wanka ya dauro alwala ya fito kugunsa daure da white towel ya tsaya gaban mirrow yana kallon qirjinsa da murdaddun hannuwansa ya kai hannu ya shafa qirjinsa sannan ya sauke numfashi "ni din ba irin nmjin da mace zatace bata so bane ko daina so bare macen dana juya rayuwarta daga duniyar kasa zuwa sama jannati da shaukina”ina tanwer bazaki iya rayuwa babu ni ba kamar yadda nima bazan iya rayuwa babu ke ba .” Naunayen ajiyar zuciya ya sauke ya dauki lotion din da yake shafawa ya shafa ajikinsa zuciyarsa na ayyana masa abubuwa "tunda ita tace ta daina sonka bazata aureka da sana'arka ba ka auri haseera zabin mahaifiyarka ita ai bazata gujeka ba daman kuma ta tabbatar maka da zata aureka a duk yanayin da zaka kasance ka koma gareta kawai Ka bar tan na zuwa wani lokaci .” “Wankakkiyar zuciyarsa tace “da wannan haukan zaka auri hasera? ka dai canza shawara karkaje fushin zuciya ya kaika ya baro “?ka koma gurinta kawai ba sai ka mata jarabawa ba dakakiyar kwakwaluwarsa ta bashi karfin gwiwa da hakan .” tsaf ya shirya cikin kananan kaya ya feshe ilahirin jikinsa da turare me sanyin kamshi yana sake bawa kanshi kwarin gwiwa ya dauki cum ya taje sumar kanshi da kasumbar dake kwance a kyakkyawar fuskarsa ,ya fito zuwa falonsa inda ya iske an gyara tsaf idanunsa ya sauka akan table babu farantin jiya na tabar wiwi sai wani faranti dabam murmushi yayi dan yasan wannan aikin anas ne dan shi sam bai iya gyaran komai ba kuma baya yarda wani cikin yaransa yayi masa sai anas daman kuma tun fil azul shine me qokarin gyara komai ." "Anas kenan bai san sanda murmushi ya subuce masa ba da sauri ya hade fuskarsa sakamakon jin qarar bud'e dakin yasan bai wuce Ana's ba shi din ne kuwa ya shigo shima kyakkyawan shirinsa ya raba ta gefenshi ya fita daga dakin ran anas yay matukar ‘bace ganin sharesa da yayi amman hakan bai hanashi daukar plet din abinci ya biyosa dashi ba ." Tsaye a bakin fridge ya iske shi ya dauki fresh milk da cake yana ci duk da shi din ba me son zaki bane amman haka ya dinga turawa cikinsa anas ya ajiye plet din hannunsa akan center table adaidai lokacin da jaguwa ya samu guri ya zauna tare da daukar remut ya kunna tv a natse anas ya qaraso inda yake ya mika masa tafin hannunsa "assalamu alaikum .” da kamar ba zai amsa ba sai kuma ya mika masa nashi hannu bayan sun gaisa anas ya kasa sakar masa hannu ya cigaba da dubansa kamar ranar ya fara ganinsa . "ya kake fatan kana cikin koshin lafiya ? jaguwa yayi masa banza kamar bai jishi ba "a ransa yace ina fa zanyi wata koshin lafiya byn an hada kai da kai ana neman haifar min da damuwa ,”allah yasa mu dace ya kuma bamu ikon zama da juna lafiya da amana kasan idan kana tarayya da mutun sai ana hakuri , idan wanda kake tare dashi yayi ba daidai ba ka fad'a masa gsky tunda kana zaune dashi ne tsakaninka da allah ,karka ce zaka zuba ido kana kallonsa bazaka masa magana ba ,ni kasani kasan halina adnan bana kwanciya da kowa araina duk kuma wanda yace yana sonka to yana sonka ." "Ban iya son mutun ba anas kai ma ka sani amman yadda kayi min jiya kamar ka buga wani abu ne haka naji har yasa jikina yayi sanyi “jaguwa ya fada cikin mawuyacin hali yana ciza lip’s dinsa da karfi . “Nima haka ne adnan ina bugan jiki qirjina akanka iyayena dangina kowa nawa yasanka kafin su bar duniya ,kai kasan you're so special to me ,abinda kayi min banji dadi ba ,”nima ai haka ne banji dadi ba ka wulakantani ka fada min magana me zafi ka tafi ka barni cikin zafin radadi "? "Ya zan maka adnan ? kona tsaya bazaka saurareni ba ,mintuna nawa na dauka a gidan kafin na wuce ? ko ka dakatar dani kana kallonfa na bar dakina,koda yake gani kake kamar bazan iya rayuwa ba idan babu kai wanda ba haka bane kawai allah ne ya jarabceni da qaunarka acikin abokai na cireka daya tilo wanda zan bugi qirji ince wannan shine aminina amman sai kake son ka daukeni kamar ban san me nakeyi ba wanda ban san dalilinka ba ina jure kowani wulakaci da cin fuska amman idan yayi yawa sai na dakatar da mutun domin shine kawai zai sa na samu sausauci dan banason wulakanci kai kuma abincin ruhinka kenan kaga kana wulakata mutun gashi baka son gaskiya ni kuma muddin muna tare da kai zan fada maka gsky ko zata maka dadi ko zata maka ciwo amman sai na fada maka idan ya bata maka rai muyi zage zage amman banda zargi abokina ya karasa maganar yana dubansa Kamar zai zubar da kwalla ". "Ka gama abinda ya kawoka ".?jaguwa ya fada yana dubansa zuciyarsa na karkarwa.” "Eh! "To sakar min hannu haka nan dan ka wani rike min hannu zakasa jijiyon hanuna suyi week ,sannan ka tashi ka wuce tunda kai kace bazaka fita aiki ba mu kuma shirin fitar da zamuyi yau muke yi kaga tunda bazaka ba ai ya kamata ka barmu ko ?.ya share wacan maganar da anas shima anas din yadda yayi masa haka yayi yace "bakace komai ba akan maganar da nayi yanzu ? "me zance maka kayi duk abinda ya fiyye maka idan ka shirya rabuwa damu ne bismillah "?"banason wulakanci adnan wai kana tunani zan mutu ne idan na barka da kake wasu abubuwa?” bari na fada maka zan iya rayuwa babu kai “dana mallaka maka abinda zai rike kai da rayuwar taka ba “? Eh naji koma me zakace ina sonta da ganin kimarta sbd ta mallaka min dukkanin farincikin dana rasa". jaguwa ya kallesa a dage yana tabe lips dinsa ." Sannan murmushi ya sube masa "dan iskan abokina zaka rabu dani akan mace kenan ?ni bance haka ba ni dai bana son rigima komai ya wuce kai ne ka bani haushi yasa nace maka bazan je koina ba ,Ina fatan komai ya wuce yanzu zumuncinmu ya kai har aljanna don Allah idan kayi ba daidai ba ka dinga natsuwa a fada maka gsky “Naji inshaallahu komai ya wuce har abada amma don Allah kai ma ka daina bin bayan tanwer bana jin dadi ,yarinya nason ta dinga juya ni kai kuma kana side dinta kai da zakayi side dina mu taru mu yaketa ". "Ai gskiyar kenan da baka so nifa banga laifin yarinyar nan ba kuma bazakasa naga laifinta ba dan gskyar dake ranta ta fad’a ,"ai sai tayita fama da gskyarta takamarta ina sonta ba taje na hakura daita "au kana sonta ne a she ?"Bansani ba dan rainin hankali kawai kaga ni yanzu zabin uwata zanbi zan ma fi jin dadinta , nan da mintuna talatin ma gidan ammi zanje zaka fita operation ko ka fasa ?" Me zai hana masoyi kai kasan kai ne kwarin gwiwa ta hira ce ta balle a tsakaninsu kafin daga bisani jaguwa ya mike tsaye shima ya mike “ka tsaya ka duba system zakaga yadda muka shirya komai y akan tsari amman dai ka sake dubawa abinda kaga bai yi ba ka gyara bari naje bazan dade ba zan dawo yasa kai ya fice “. “Okay zan duba idan na gama zan koma gida nayi sallama da madam saboda halin rayuwa zamu sake ganin juna ko kuma tafiyar kenan ?kai fa matsalar ka kenan sai ana jin dadi ka wani sako zance mutuwa murmushi Ana’s yayi yana karyar masa da kai tare da nuna shi da dan yatsantsa daya,ba dole na fadi haka ba tunda muna aikin sai da rai . A hankali suka fito tare daga cikin bangaren jaguwa anas ya nufi inda system yake shi kuma ya fito zuwa haraban gidan kai tsaye inda jerin motocinsa suke ya nufa yana kokarin shiga mota eku ya qaraso da sauri da hannu ya dakatar dashi baya son zashi gurin ammimsa ajashi, ya shiga motarsa Range Rover black colour yaja ya fito daga cikin haraban gidansa ya tsaya a kofar gida batare daya kashe motarsa ba ya sallami masu zuwa amsar kudin taimako a duk safiyar duniya ,cike da farinciki suke saka masa albarka yaja motarsa yayi gaba ,a natse yake tuqi zuciyarsa na tunanin tanwer amman sai yayi sauri kawar daita ya sako wani tunani dabam a haka har ya qaraso kofar gidansu yayi parking ya fito yana taku a hankali tamkar baya son taka kasa nan ma dai mutane sukai masa casaaa yan maula ya tura hannu cikin ajihunsa ya zaro bandir din kudi ya mimika masu sannan ya shiga gidansu bakinsa dauke da sallama yayi mamakin da yaji baa amsa ba dan da wahala ka shigo gidan kana sallama ammi bata jiyo ta amsa ba ." Yana kokarin kutsa kai cikin falon ammi hasera ta fito da sauri hannunta rike da plet tana cin soyayyar kaza sauran kadan ta fada jikinsa yayi saurin ja da baya yana kakkabe jikinsa murmushi ya bayyana akan fuskarsa "a'a danuwana sannu da zuwa haka nan ya tsinci kanshi da jin haushin ta tamkar ba dan ita yazo gidan ga , yaja tsaki batare daya amsa ba , ta kada kafadanta alamun bata damu ba ta cigaba da yagar kazarta shi kuwa yayi matukar hade fuska yana sake jin damuwa yaji komai ya sauya masa ba karamar yadda yazo da niyyar zai karbeta ba ,yadda ma take cin kazar ma kamar wata mayunwaciya "ina ammi ? yayi tmbyr a can kasan makoshi tare da juya wa ya nufi part dinsa na gidan "me kace ? ta biyosa da plet tana tmbyrsa "mara kwakwaluwa kawai yanzu zakice bakiji me nace ba da zaki min wata irin tmby ?".ya fada a zafafe yana cigaba da tafiya ." "Allah ya baka hakuri ai banji abinda kace bane shiyasa da zaka wani ce min mara kwakwaluwa ."ya waigo inda take a bayansa ya kalleta a natse ,gata dai Kmr goggagiya amman sam villager ce ko magana bata iya ba komai da hauka take yi ,to daman yaushe zaa hada mutumin da yazo daga maiduguri da wanda yake rayuwa a lagos ?".ita kwakwaluwa bata aiki yadda ya kamata idan ana dankara mata nama dan allah malama ki ajiye kazar nan haka kin wani rungume kaza Kmr baki taba ci ba yasa kafa ya buge plet din hannunta ya shige part dinsa shiru tayi tana kallon kazarta a kasa ba tace masa komai ba dan ta fahimci rigima yake ji dashi ta zuba wa kazarta ido tana kallo ."Ta dauki lokaci tana kallon kazar kamar ta dauka amman ta guji ta disga kanta ta hakura tabiyosa dakin ta samu guri ta zauna tana fuskantarshi tare da sha gala da kallonsa atsawa ce yace "ke !. "Tayi firgigib ta dawo haiyacinta “naam danuwa ta amsa da hakan batare data nuna damuwar da ke din daya kirata dashi ba ita da zai dinga shiga tsabgarta koda zagi ne ai zataji dadi ,"kawo min ruwan sha a cup". ta mike ta juya da sauri yabi tafiyarta da kallo sam babu natsuwa kamar tanwer ya lumshe rikitattun idanushi “Anya kuwa zan iya karbarta na hakura da tanwer “ ? Yana wannan tunanin taje ta kawo masa ta mika masa ya bude idanunshi da kyar yace "sha ! Ta bisa da kallon mamaki dan ita bata bukatar wani ruwa "ki sha ki samu natsuwar wannan bare baren kallon da kikyi wa mutane Kmr zaki cinyesu ya sake bata umarni ta narke masa fuska alamun baza tayi ba "ke wasa nake dake ne ? nan take tayi kamar yadda ya umarceta ta shanye ruwan tasss ta rike cup din tana kallonsa ," kije ki ajiye cup din ki dawo,tana fita ya zaro kwalin sigari acikin aljihunsa ya kunna yana zuka a hankali har ta shigo a matukar tsorace take dubansa "danuwa daman kana shan sigari ne ?meye sabo aciki ? ai duk suna cikin munanan dabi'una dana fada miki ko ma nace kadan daga ciki dan idan kikaji sauran ko kika gani bub zuciyarki zatayi ta buga "babu komai ina sonka a haka dan ni ko warin sigarin ma banji ba ta fada tana kokarin zama “bala’i ! Ya fada a kasan ranshi yana kallonta a kaskance abinda tanwer take mugun kyama shine ita wai ko warinsa bataji ba ?“nace ki zauna né ? ya fada a matukar fusace tayi sauri ta mike tsaye tana dubansa ya cigaba da abinda yake batare daya sake cewa komai ba ." Bata zauana ba ta cigaba da tsayuwa tana dubansa tana murmushi d'an duk abinda yayi mata bata ji zafi ko haushi acikin zuciyarta ba bahasalima dadi taji dan tana mugun son kusancinta dashi wani irin kallon soyayya take masa idanuwansa suna matukar mata kyau a duk sanda ta kallesu sai taji kamar ta sunbaceau amman babu hali ya mike tsaye ya fito itama ta biyosa abaya sai ga ammi ta dawo "a'a yaushe kazo adnan ?Na dan jima da zuwa ya fada yana shafa sumar kanshi ina kikaje? "nan kusa na shiga nayi barka ne jikar gidan baba yaro ce ta haihu .ta shiga ciki bangarenta hasera ta biyota da sauri tana yi mata rada shima dole yabiyota bangarenta ta zauna akan kujera me zaman mutun biyu suka gaisa ta tamvayesa aikinsa da abokan aikinsa duk yace mata suna lfy ta kira hasera "ki kawowa yayanki abinci mana "aa ammi a koshe nake daman akwai wani aiki da zamu fita ne yana da matukar hatsari muna bukatar adduarki. Aikawa nan take ta shiga zubo masa sun dan ta'ba hira yace "ammi ni zan wuce tô shikenan adnan allah yayiwa rayuwa albarka ke hasera kibi yayanki ya kaiki shopping din tunda baki da me kaiki dan allah ka sauke min hasera a wannan plaza din dake ayabo zata dan yi siyayyan kayan amafninta ne idan ma da hali ka tsaya har ta gama ka dawo min daita kaji dan alabarka ." ya hade rai sosai tamkar an aiko masa da sakon mutuwa sai dai bai amsa mata da zai kaita ba ko bazai kai ba har sanda hasera ta shigo falon "dan allah ku tafi tare mana kaji yarona ai ba kullum né zaka dinga kaita ba yau ne kawai ta fadi haka ne saboda ganin yadda ya hade rai ".aransa yace zamu fita tare amman babu inda zani daita a rabin hanya zan ajiyeta na qara gaba ". Muryarsa a matukar hargitse yace "minti biyar na baki ki shirya idan ba haka ba sai dai ki nemi wanda zai kai ki ya fada yana shan kamshi tare da zira hannunsa daya cikin ajihinsa "kiyi maza ki shirya ki fito tun kafin ammi ta karasa maganar ta fada daki a wulakamce yabi bayanta da kallo sam sam bata da natsuwa da kamun kai wannan sai tanwer ita kuma dan taga ta samu kanshi shine take son juya zuciyarsa da rayuwarsa." Minti biyar din ma bata gama cika ba ta fito da sauri kamar an korota yayi gaba yana sake yiwa ammi sallama kanta kawai ta girgiza wannan zuciya bata san ranar da zai daina ta ba abun zuciya da wanda bana zuciya ba duk fushin né agurinsa allah dai ya kawo maka sauki ta kalli haseera dake kokarin sanya baby shoe akafafunta "kiyi sauri fa kinsan halinsa zai iya wucewa ya barki ki dai san yadda zakiyi ki dan shawo kansa ku fahimci juna dan ina son ayi komai cikin kankanin lokaci a wuce gurin qarar hon din motarsa yasa ammi ta takaita maganarta "maza wuce gashi can ya fara danna hon dinsa me hargitsa lissafi da sauri tayo waje ta bude murfin mota "kayi hakuri please na tsaya saka takalmi ne "wa ya tambayeki wannan shirmen sannan da zaki wani bude min mota nace ki shiga ne ?ke me yasa baki da natsuwa ne bare wani abu shi class?ranta yayi mugun mugun baci zuciyarta ta soma zafi da tuttukin bakinciki amman dai ta danne ta tsaya tana dubansa batare data shiga din ba ,shima kallonta yake yana son yaga wani abu ajikinta wanda zai dauki hankalinsa ko guda daya kawai ya aureta ya manta da wata tanwer a rayuwarsa amman sam ya kasa hango komai bare ya dauka zallar shirme ne ke tattare daita sai daya gama wulakantata sannan ya motsa bakinsa"shigowa !" A ranta taja tsaki tana cewa duk ka gama iskancinka da wulakancinka zaka shigo hannu ne zaka gane baka da wayo sai kaga kudi kace kashi ne dan iskan me daurin kai da zafin zuciya kawai ta shiga ta zauna bata gama rufe murfin motar ba yaja da gudu tayi sauri ta qarasa rufewa tana dubansa kamar zatai kuka ." Gudu kawai yake a natse akan titi batare daya waigo inda take zaune ba bare ya kalli fuskarta ta waigo a tsanake tana kallonsa da kallon hannunsa daya dake kife yana motsawa a hankali ,taji kamar ta daura hannunta aka kyakkyawan hannunsa masu matukar haske da sheki ,wani sanyi dadi ke ratsata hade da sanyi ac wanda ke sake tsokano da matsanancin soyayyrsa dake daskare acikin zuciyarta ,hagu da dama shine kawai zuciyarta take muradi wani irin tuqi yake cikin salo me kashe wa duk wanda ake tukawa jiki .” sai da sukayi rabin hanya taga ya tsaya a tsakiyar titi batare daya kashe motar ba sannan bai kalli inda take ba "maza sauka ki kama gabanki " A matukar tsaro ce ta kallesa "bana da kudi ajikina fa tayi Kmr zatai kuka wani abu ya daga a gefensa ya ciro bandir din yan dubu day day na dubu dari ya daura mata akan cinyarta "ki sauka zaki samu wata motar da zata kai ki duk inda kike so kai tsaye dan ni bani da wannan lokacin "haba danuwna me yasa zaka min haka ?Sam bai kyautu ba da zaka barni anan abun sam babu dadi "Shiiiiiiii bance ki dameni da hauka ba just ki fita nace kuma karki qara kirana da danuwa kirani da sunan da kowa yake kirana dashi okay dan ni ba danuwanki bane ". "Wai ma me yasa ka tsaneni baka sona haka ?,me na rasa ya adnan ?tayi masa tmbyr tana tsareshi da idanunta "amman daka soni da karka soni duk daya ne aurena ne dai babu fashi sai ka aureni kuma sai kayi rayuwar aure dani tamkar sauran ma'aurata "ai bazaki ta'ba samun wannan damar ba arayuwarki , oya dauki kudin nan kiyi out yayi maganar a tsawa bata san sanda ta wawiro hand bag dinta ta fito ta koma gefen titi ta tsaya tana kallonsa yaja motarsa ya qara gaba da mugun gudu.” Hankalinta yayi kololuwar tashi da gatanta da komai arzikin ma da yake takama dashi byn mahaifinta ne silar samunsa da ba dan shi ba da yanzu killa ma bara suke yi akantiti gashi yace shi ba danuwanta bane , taji kamar ta kira mahaifinta ta fada masa wulakanci da yayi mata "amman kuma idan kika kira zaki lalata komai dan adnan ba mutunci garesa ba zai iya fadawa mahaifinki ido ido baya sonki alhalin shi bai san da wannan matsalar kinga kin kunnowa kanki huta gara ki share ki cigaba da hakuri da sannu komai zai daidaita tunda ammi tana son aurenki dashi ai ko baya só sai ya aureki dole ta numfasa kana ta soma kokarin tsaida mota wata mota “tsaya ta fada cikin harshen turanci mai mota ya tsaya, ta fada mata inda zata " babban gurin siyayya dake kusa da nan zaka kai ni ya gyada mata kai ta shiga mai motar yaja ". ***** Da misalin karfe biyar daidai na yammacin rana acikin shopright dake ikeja tayi musu kowannensu sanye da kananan kaya idan kagansu zaka d’auka shopping zasuyi ,daya bayan d’aya suka raba kawunansu bangare dabam dabam cikin salon kawar da hankalin mutane akansu ,kamil né zaune akan keken guragu yayinda anas ke tsaye abayansa yana turasa sai dai bada siffar bara ba dan sam shigar jikinsu batayi kama da wadan da suka zo neman taimako ba ,kowanne daga cikinsu kunnensa manne da abun jiyo sautin maganar jaguwa, haka zalika sauran jubi da jabir suna saman gurin suna baza idanu suka ta inda indoor zai shigo domin har zuwa wannan lokacin da suka rigada suka shigo suka fara bincikensu babu wata alama daya shigo gurin .” Ahankali jaguwa ke hawowa saman lift hannunsa rike da wani had’adden karfe wanda marasa idanu ke amfani dashi ,idanunshi rufe cikin bakin glass me shegen kyau da tsada jikinsa sanye cikin kayan dark army green sai dai riga ta kasance me hula ce yayinda wando ma ya kasance kalar rigar jikinsa sai dai daga kasan wandon a tsukakken yake , jikinsa na wani irin fitar da kamshi turare flower ross .” a natse yake komai nashi hankalin wasu daga cikin mutane dake gurin ya raja’a akansa most especially mata domin yayi matukar yin kyau sai dai fahimtar da sukayi makaho né yasa fuskarsu ta sauya ta nuna alamun tausayawa garesa ,ya dan waiga kasa inda yaga shigowar wasu fararen mutane su biyu suna magana da juna kamar ya juya ya sauko sai yaga kamar mutanen dake kallonsa zasu fahimci wani ba dan haka ya cigaba da kallonsu yana motsa lip’s dinsa a hankali domin hankaltal da yaransa kamar ance ya dago kansa idanunsa suka sauka akan sanyin idaniyansa ,soyayyarsa ,haukansa ,rayuwarsa tanwer ce ke saukowa sanye cikin doguwar riga hannunta rike da farar leda suna hada ido gabanta yayi wata irin mummunar faduwa shima faduwar gaba yaji ta riskeshi kwayar idaunta ta tsaida akanshi wanda yasashi jin wani abu na ratsa jiki da zuciyarsa take yaji komai ya sauya masa wasu abubuwa suka shiga yawo ajikinsa suna zaga jinin jikinsa gabadaya .” So yayi ya dauke idanunshi daga kallonta saboda yanzu ba lokacinta bane idan yace zai biye mata komai zai wargaje masa amman ya tsinci kansa da kasa aiwatar da haka ‘wani irin kallo me daga hankali take binsa dashi tsigar jikinta na mikewa, Kallonsa take tun daga kan fuskarsa da kafafunsa dake rufe har zuwa yatsun hannunsa dake rufe cikin bakar safa babu wani abu daya nuna shine mutumin da ko baiyi amfani da ainihin fuskarsa idan ta gansa zuciyarta na fahimtar shine .” saitin zuciyarsa tabi da kallo wanda hakan ya tabbatar mata da shi din ne tsaye a gabanta zuciyarta ta cigaba da dukan tara tara wanda yasata gaugauwan dauke idanunta daga kallon juna da suke shi kuwa har lokacin ya kasa dauke idanunshi akanta yana kallonta har ta sauka ta barshi zuciyarsa na wani irin dokawa da sauri ya biyota yana tsaidaita a hankali cikin sanyayyar murya batare da yayi amfani da sunanta ba só yake ya gano wani abu ba tayi mamaki jin ya tsaidaita ba .” Ta ta juyo a natse aiko idanunta suka tsarke cikin nashi yana tsaye abayanta still rike da sanda naunayen numfashi ya sauke ita kuwa ganin rauninsa yasa ta sake had’e rai sosai tamkar bata ta’ba yin dariya ba ,muryarsa a tsarke yace “kamar naso na sanki sai dai na manta inda na sanki yayi mata tmbyr yana shafa sumar kanshi “wannan ba wacce kasani bace ko akwai taimakon da zan iya maka ?”kankance idanunshi yayi ya saka cikin nata qirjinsa na wani irin luguden bugu “okay ina ganin kamace “. baiyi mamaki ba dan a irin shigar da yayi ba lallai ta ganeshi ba, ya soma qakarin kusantota da niyyar fitar daita daga gurin dan kar hargitse ya faru tana ciki hankalinsa zai rabu gida biyu amman yaga ta qara taku ta matsa baya ita anata tasan muddin shine mutumin da zuciyarta ke dokawa akanshi yana gama qarasowa ba qaramin aikinsa bane ya had’eta da faffadan qirjinsa sake motsota yayi da sauri ta dakatar dashi “malam ka tsaya a iyakarka karka sake ka karaso inda nake adnan ko ka dauka bazan ganeka bane .”ta fada a matukar firgice. step daya ya qara yana cewa waye kuma haka ?ya tamabayeta cikin wata irin murya “maganar wasa ta wuce ni nasan kai ne , ko wani irin canzawa zakayi hakan bazai sa na kasa ganeka ba kai ne dai adnan ahmed já…”Shiru tayi sakamakon karfen hannunsa daya saki a kasa kuma san dan katse mata maganarta yasa yayi hakan ,”ai kece kawai kakisan wannan.” tana gama jin abinda ya fada ta juya fuuuuuu tana rausaya tamkar wata bishiya Bashi da yabi bayanta da kallo ba mutane dayawa sun bi bayanta da kallo sakamakon tafiyarta me d’aukar hankali nan take yaji wani kishi me tsanani ya caki kahon zuciyarta soyaytarta ta shiga masa kuwa acikin zuciya .”ahankali ya shiga daga kafafunsa domin biyota alokacin indoor ya shigo tare da yaransa shima kamar jaguwa da yaransa haka suka raba kawunansu ai kuwa nan take hankalinsa ya rabu gida biyu “.ya waiga yabi indoor da kallo sannan ya waiga hanyar da tanwer tabi da kallo har lokacin tafiya take na daukar hankali wanda ke sake kunno wutar soyayyarta…” Manage please 🙏 Mmm Sudai 💗💗💗💗💗💗 KUSKUREN BAYA 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 PAID BOOK WRITING BY AYSHA .A BAGUDO WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686alert domin tabbatar da an tura ko wadan nan number's din 09136918331 or 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 09136918331 domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai. 🅿️43 ...."Ahankali ya sake waigawa ya kalli bayan indoor dake tafiya ,a d'an rikice ya kamo lip's dinsa na qasa yana taunawa gumi na karyo masa bisa goshinsa at the same time yana jin yadda zuciyarsa ke bugawa fiyye da kaida ,baya jin zai iya kasadar rasa tanwer arayuwarsa sam bai so ya had'u daita ba ,da kuma yasan da zuwanta da babu abinda zai sa ya fito wannan aikin a yau, daya hakura da duk abinda za'a samu domin kuwa duk son da ya kewa aikinsa rayuwarta ta fiyye masa ." Cikin tsananin tashin hankalin ya soma tafiya cikin sarsarfa yana magana kasa kasa "duk kuna jina ?suka had'a baki gurin amsawa da "eh!"To kusa ido sosai akan indoor da wad'ancan mutanen guda biyu na d'azu ."ya karya yabi hanyar da tanwer tabi tana kokarin karya wani layin , ta samu guri ta labe qirjinta na dokawa da matsanancin karfi dan ta lura kamar ya biyota ,dube duben nemanta yake amman babu ita babu alamunta ,daya bayan daya yake shiga gurin tsiyayyar amman stil bai ganta ba dan haka shima ya yanke shawara ya samu guri ya boye." Leko da kanta tayi ta duba hagu da dama bata ganshi ba ta sauke naunayen ajiyar zuciya sannan ta fito ta cigaba da tafiyarta ,bai fi taku uku tayi ba taji saukar hannun mutun ajikinta da sauri ta juyo a matukar tsorace tana qokarin bud'e baki ta kurma ihu ta gansa tsaye dan haka tayi shiru tare da sauke ajiyar zuciya,ya zuba mata ido duk da ba asalin idanunsa bane amman sai data ga wasu abubuwa na fitowa daga cikinsu suna daure jijiyoyin jikinta ." Ya d'auki second goma yana tsaye yana kallonta sannan ya kai hannunsa ya riko tsintsiyar hannuta cikin nashi ya nufi wata hanya da mutane basu kai kawo ya tsaya ya sake zuba mata ido, had'e fuskar tayi sosai tana cewa "wai meye haka ne ?"da sauri jaguwa ya girgiza mata kai "kinga ni bawani tashin hankali nake nema ba kawai ina bukatar ki bar nan kuma a yanzu ." "saboda me kenan zan bar nan ? saboda banason wani abu ya ta'ba min lafiyrki "wacece ni da zaka ce baka son wani abu ya ta'ba lafiyata ? ya lumshe idanunshi yana shafa goshinsa da hannunsa ya dauki second biyu a haka sannan ya dago kanshi "kinga malama ki maida hankalinki kiyi abinda nace kafin raina ya baci "tsaki taja da karfi ta cigaba da magana cikin tsananin fushi "kaga nifa banason wata matsla idan wani abu ya sameni meye damuwaarka ?"kamar yace mata babu amman ya kasa furta mata hakan ya cigaba da dubanta a tsanake . "kaga kaje dan Allah kayi abinda ya kawoka dan ni babu ruwana da abinda ya kawoka duk ma abinda ya kawoka nasan bai wuce ..." cikin tsananin fushi yasa hannu zai buge mata baki ta kauce da sauri muryarsa cike da hassala yace "wannan bakin ina mutuwar sonshi amman sam bashi da mutunci amman zanyi maganinsa ne ." wani irin kallo tayi masa wanda ya shagaltar dashi dan bai san sanda ya soma murza hannunta dake cikin bashi ba “wannan ikon duk na da ne a yanzu babu me maganin wannan bakin ta hanyar isa ko nuna iko sai wanda zan aura dan haka ka tsaya a matsayinka na wanda naso a ada ".tana gama fadar haka ta zame hannunta dake rike cikin nashi ta juya ,hannunsa taji ya riko kugunta gam ya hadeta da jikinsa sosai kmar zai hade bakinsu gurin daya "karya ne tanwer har yanzu ina cikin zuciyarki bama zaki iya saka wani mahaluki acikin zuciyarki ba wannan zuciyar tawa ce kuma ni kadai ". tanwer ta lumshe idanunta tana jin yadda soayyyarsa ke sake hud'a jiki da zuciyarta "wayyo allah adnan gbdy ka mamaye komai nawa amman duk da haka bazan ta'ba sadaukar maka da farincikina ba har sai ka saduda ka zubar da makaman yakinka kayi abinda nake so , cikin murya me cike da kasala ya cigaba da magana "dan allah tanwer kiyi abinda nake bukata". hancinta ta hura masa kawai batare data amsa masa zatai ko bazatai ba sai dai alamunta ya nuna masa bazatai abinda yake bukata ba dan sai kokarin turesa take domin ta bar gurin dan haka ya jata zuwa wani madaidaicin plaza dake cikin shopright din wanda ake siyar da dafaffen abinci ya zaunar daita akan daya daga cikin kujerun dake ajiye agurin , ya matsota sosai kamar zai shige jikinta yana shafa gefen fuskarta "kiji maganta ki zauna anan kada kiyi Kuskuren barin gurin nan duk runtsi duk wuya har na dawo ya furta cikin wani irin salo me kashe sansar jiki ,bata amsa ba ta dauke kanta daga kallonsa ta fuskanci masu siyar da abincin shi kuma ya juya cikin sauri ,bata juyo ta kallesa ba har ya fice daga gurin yana fita ya gyara abun kunnensa ta yadda kowannensu zai jiyosa "lokacin kutse yayi ." ya fada cikin zafin nama bayan fitarsa da minti biyar tanwer ta mike cike da tsinkewar zuciya tana jan tsaki ta fito sai dai batayi nisa ba opposite din plaza data fito ta shiga tana duba agogon mata qirjinta na cigaba da faduwa wanda ta danganta faruwar hakan da ganin jaguwa da tayi duk da a nata bata dauka operation yazo kasancewar shi kadai ta gani ." kai tsaye indoor cikin inda aka tanada domin yin shoping ya shiga bayan ya karbi bakar jaka a hannun daya daga cikin yaransa aciki gurin ya hadu da mutanen daya zo domin su, hannu ya mika masu daya byn daya suka gaisa sannan ya dan waiga hagu da dama dan a d'an tsorace yake amman fahimtar babu wanda idanunsa ke kansu ya saki jikinsa sosai ya bude jakar hannunsa ya ciro leda daya ta coken ya mikawa mutun daya, ya kar'ba tare da ciro qaramin wuka a gaban aljihunsa ya tsaga ledar ya dibi coken din kadan ya kai bakinsa domin tabbatar da me kyau ne ko akasin haka ."jinjina kai yayi alamun tayi dan haka ya mika masa ya mayar inda ya cirota shi kuma ya mika masa jakar dake dauke da makudan kudade ,shima indoor ya bude ya tabbatar da kudaden ne a ciki ya sake mika masa hannu sannan suka fito atare indoor yayi hannunsa na hagu yayinda fararen fata sukayi na dama ." daga cikin abun jin magana su suka ji muryar jaguwa yana cewa "duk ku ankare fa gasu nan da alamar sun gama kasuwancisu kada kuyi harbi har sai idan nace kuyi jakar dake hannunsu kawai muke bukata sannan muyi kokari jami'an tsoro suyi gaba dasu idan sunki su bayar ne kawai zan iya cewa ayi wani abu akai ."Indoor na tafiya kawai yaga kamar ana binsa abaya ya waiga bai ga kowa ba ya sauke naunayen ajiyar zuciya ya sake rike jakar kudinsa da kyau ya canza hanya, bangaren wadan can mutane suma anas ne da kamil har ma dasu jubi ke biye dasu abaya duk inda suka bi suna biye dasu ." tafiya kadan indoor yayi kawai yaga mutun ta gabansa tsaye yana kallonsa jaguwa bai tsaya wata wata ba ya daura masa bakin bindiga a goshinsa wata irin firgita yayi ya shiga zazzare idanunwa ya juya da niyyar guduwa nan ma yaga mutun biyu abayansa duk rike da bindiga ,nan take hankalin babban yaronsa wanda kuma ya kasance kani garesa ya tashi domin idanunshi na kan yayansa a bisa yadda suka tsara atare ya waiga hagu da dama bai ga alamun polisawa ba hakan ya tabbatar masa da 'yan fashi ne aka musu cune.” "Miko min jakar hannunka."Idan kai jami'in tsaro ne gara kawai ka danganani da hukuma ko kuma mu sasanta anan dan zamu iya gyarota ,girgiza masa kai jaguwa yayi "ko daya mu masu amsar rabonmu né kawai mu qara gaba bamu da wata halaqa da polisawa hasalima abokan gabarmu né "gaskiya bazan baku wannan jakar ba gara ma ku daina wannan sana'ar kuzo ku hada kai dani ni nan zansa rayuwarku ta canza ".bazan iya aikinka ba domin aiki ne dake gurbata rayuwar yayan al'umma bazan zama silar bata zukata ta hanyar siyar da abinda zai saka bushewar zuciyar ga ya’yan alumma ba kai ma ina baka shawarar ka daina domin kuwa gara alqallata akan taka.” sam maganarsa bai sa farinciki ya mamaye zuciyarsa ba sai ma duhu daya gilma a qirjinsa "ka bani jakar kudin ya sake maimaita maganarsa yana miko masa hannunsa .” Atare daga inda yake a maboyarsa ya saki harsashi guda biyu nan take jaguwa ya juyo a matukar firgice sauran mutun biyu din dake tare dashi suka zagayesa suna duba ta inda harbin ya fito kanin indoor ya nuna kansa domin su san ko waye mutun biyu suka biyosa kamar iska yabi wata hanya anan ma boyewa yayi yana kallonsu . gurin ne ya hargitse da hayaniyar mutane kowa ya fara neman takansa wanda hakan ya bawa indoor damar kwasa da mugun gudu rike da jakar hannunsa, jaguwa ya biyosa aguje shi jakar kudin yake bukata daya ajiyeta sannan yaga sun shiga hannun polisawa shi kenan sun gama dashi babu wani binsa da zai yi dashi ." acan dayan bangaren ma anas biye yake da mutane guda biyu inda mutun daya yabi wata hanya nan kawunansu ya rabu gida biyu wasu suka bi mutun daya anas yabi me rike da jakar koken cikin haka jubi da kamil suka biyo hanyar da anas yabi tare da cire abun kunnensu “wannan dama ce kamil kar mu bari ta subuce mana cikin nida kai duk wanda ya samu damar kawar dashi kawai yayi.” atare suka gyada kai tare da maida abun kunnensu suka cigaba da tafiya cikin sauri cikin haka suka hango anas yayi nasarar hard’e kafafun mutumin tare da saita kanshi da bakin bindiga ,da kai kamil yayiwa jubi alamar ya harbesa ai kuwa babu wani bata lokaci ya saita kanshi da bindiga zai harbi keyarsa yayinda shi kuma kamil ya kalli bayansa saboda tsaro dan kar wani daga cikin yaransu su ya gansu ,adaidai lokacin sky ya sanyo kai ganinsa yasa kamil ya rike hannun jubi yayi kasa dashi ya harbin kafafun mutumin anas ya juyo da sauri cikin tsananin firgici sai dai ganinsu sune a bayansa yasa ya samu natsuwar zuciya ya maida hankalinsa ga kafafun mutumin dake gabansa jini ne ke zuba kamar an yanka qaramar dabba “oga ya kuka tsaya anan kuzo mu qarasa mana “ya fad’a tare da wucesu ya qarasa inda anas yake wanda yayi nasarar kar'bar jakar hannun mutumin ya kallesu daya bayan daya yana cewa “waye yayi harbin acikinku ?”a dan rikice suka kalli junansu jubi ne yayi karfin hali cewa “kamil ne “ dan haka ya fuskanci kamil “gsky da bakayi harbin ba tunda gbdynmu ance kar muyi ya kamata mu dinga kiyayewa ya qarasa maganar yana cewa muje ko.” Gudu sosai indoor yake har ya kusan fita daga cikin gurin siyayya jaguwa na biye dashi yayinda kanin indoor ke harbi kan jaguwa dake bin bayan yayansa amman sai ya goce harbin karshe da yayi ne adaidai lokacin tanwer ta sawo kai a rude domin neman gurin buya sauran kad’an harbin ya samu kanta cikin tsananin tashin hankali ta saki wata razananniyar qara tayi wurgi da ledar hannunta ta rufe idanunta da hannuwanta duka jaguwa ya rungumota jikinsa yayi kasa daita harbin ya samu wani guri kusan mutuwar zaune tayi aguri nan ya barta ta dawo tamkar mutun mutumi ya mike da sauri ya cigaba da bin indoor." ganin da jaguwa yayi bashi da niyyar sakin jakar yasa alokaci daya ya harbi hannunsa da kafarsa daya dole tasa ya duka kasa rike da kafarsa jaguwa ya qaraso ya tsaya akansa yana sauke numfashi "kanka naso na harba ka godewa allah ,kuna ina wani cikinku ya samu nasarar kar’ba dayan jakar ?"okay mu hadu a inda muka tsara kafin kace me sun hadu ta bayan layin shopright ya mika masu jakar hannunsa yana cewa “kuje kawai zanzo daga baya amman ku bar min wacan motar ya fad’a yana canza wata fuskar ya bar ainihin fuskarsa ya cire safar hannunsa tare da sauya takalmi zuwa silifas ya cire yar saman rigarsa white t shirt ya bayyana sai daya ga wucewarsu sannan ya shiga mota ya nufi cikin shopright yayi parking .” kai tsaye ciki ya shiga cikin tsananin damuwa inda ya bar tanwer zaune ya nufa a lokacin ta mike tsaye tana zazzare idanuwa gbdy mutane dake cikin gurin suna cikin tashin hankali kowannensu hanyar guduwa yake Nema dan da kyar ma ya samu ya shigo saboda turereniyar fita daga gurin bai tsaya wata wata ba ya riko tsintsiyar hannunta "kin shiga rudani ko tunaninki zaa harbeke ?firgigib ta dawo haiyacinta sakamakon jin maganarsa da saukar hannunsa nata ,ba yanzu zaki mutu ba sai kin cika min gida da baby’s .” Bata damu da maganarsa ba dan alokacin burinta bai wuce taganta a gida ba ,tayi da tasani da bata bi maganarsa ba da yanzu ta mutu ,wasu hawaye masu zafi suka gangaro mata akan kuncinta a natse ya soma tafiya daita alokacin team din sojoji dana polisawa sun qaraso inda suka iske kanin atare na kokarin dagasa domin su gudu suka cafkesu dan daman an dade ana neman su "kamata yayi su hada da kai "kina da wannan damar ai kice masu wani abu mana tsaki taja tare da fixge hannunta cikin nashi ta nufi wani bangaren a haraban gurin sai dai sama ko kasa ta nemi direbanta ta rasa aranta tace “shima ya gudu kenan ? naunayen ajiyar zuciya ta sauke ta ciro waya ta kira layinsa yana ringing amman baa dauka wata mota ta gani a gabanta bata tsaya tantancewa ba ta bude ta shiga ,kawai taga jaguwa zaune ta yunkura zata fito daga cikin motar taji yayi locking din koina dole ta koma ta zauna ranta a matukar bace.” A hankali yake gudu akan titi daga ita har shi babu wanda yayi magana gara shi yana d'an waigowa ya kalli beauty face dinta ganin haka ta kawar da kanta tana kallon titi alamun bata son kallonsa sunyi tafiya me nisa aka kira wayarta ta duba direbanta ne dan haka ta dauka "okay !".ka sameni ka sameni papline jection ta karasa maganar tare da discounting din kira batare data kallesa ba tace “A can zaka ajiye ni “. ba bai ce mata komai ba har suka qaraso gurin yaja ya tsaya yayi unlock din motar ta bude zata fita sai kuma ta tsaya zuciyarta na dokawa da matsanancin karfin gaske ta juyo a tsanake tana kallonsa kamar tayi kuka "ko yaushe zai daina wannan aiki yanzu da polisawa sunyi nasarar kamashi ko kuma an harbesa fa me yake tunanin zai faru daita ."? tun dazu take wannan tunani akansa amman shi gbdy bai damu ba ko ajikinsa daya rayu ko kar ya rayu ba damuwarsa bane na godewa allah da wani mummunar abu bai sameka ba." tayi maganar acikin zuciyarta tana gamar fadar haka ta bude kofa zata fice taji ya kwanto jikinta ya riko west dinta da hannunwansa duka ji tayi numfashinta na kokarin barin gangar jikinta bata juyo ba ta tsaya a yadda take tana kokuwa da numfashinta dake kokarin barin gangar jikknta ." ganin bata yi magana ba ya kwanto a gadon bayanata duk wani tunaninsa a yanzu itace juyo daita yayi a hankali idanunsu ya tsarke cikin juna ya matso daita sosai tare da hade fuskarsu guri daya "you look pretty tanwer kin sace zuciyata dayawa ta yadda bazan iya komai ba idan babu ke I love you so much ya fad'a yana lumlumshe mata rikitattun idanunshi ,tanwer ta dan lumshe idanunta tana jin yadda numfashinta dana jaguwa ke gauraya, cikin murya mai cike da soyayyarta ya cigaba da magana " tanwer rayuwa babu ke is nothing ba wai bazan iya barin aikina bane akwai abinda yasa ,akwai dalilai masu yawa idan lokaci yayi zan bari but for now ki bari muyi aure "maganar muyi aure an wuce wannan sai ma kana son mutun kake damuwa kuyi aure to ni yanzu bana son..." "Shiiiii ya katseta yana daura dan yatsansa akan lip's dinta "karki bata min rai acikin farinciki samun nasara nake karki sake furta min wannan kalmar duk ma wanda kika fad’awa haka matsayin makaryaciya zai daukeki domin kuwa kwayar idanunki kawai zaa kalla asan irin mahaukacin qaunar da kikewa rikakken dan fashi da makami ya qarasa maganar yana kokarin hade bakinsu guri daya ." dan zaro ido tayi "please banaso karka sake min .." bai bari ta qarasa ba ya qara hade bakinsa da nata ya fara tsotsa cikin wani irin salo baya ji baya gani kamar wani mayunwacin zaki nan take jikinta ya kama rawa kokarin turesa take dan bazata bari hakan na cigaba da faruwa dasu ba amman ta kasa kwatar bakinta dan wani karfi ne ya ziyarci gangar jikinsa ga rikitattun idanunshi sun sake rikicewa sai lumshe mata su yake yi yana faman tsotsan harshenta da hakoranta fixge fixge ta soma kamar wata zararriya tana kokarin zare jikinta da bakinta anashi ,ya cire bakinsa cikin mawuyacin hali muryarsa can kasan makoshi saboda halin da yake ciki yace "wai meye haka ne tanwer ki bari muji dadin junan mana ? Wani kallo ta watsa masa mai hade da harara tana fidda numfashi sama sama "muji dadin juna ni matarka ce ? ya kashe mata idonsa daya sannan yace "kin wuce matsayin mata agurina kiyi hakuri ki barni naji dadinki please kusan three month kenan banyi sex dake ba duk da ina cikin tsananin sha’awarki ya janyota jikinsa ya tsarke hannunsa da nata yana massaging a hankali yana narke mata ajiki ." "Dakata !. ta fad'a tare da janye jikinta ta d’aga masa hannu "banason jin komai daga bakinka ta yaya zan cigaba da yarda kana ta'ba min jiki bayan ni yanzu na daina sonka "?"mu ajiye maganar kina sona ko bakya sona but Kinsan nayi kokari dai ace tun sex dinmu na karshe ban sake yi ba ,"wannna kuma kaga dama ne ,kai ni ban ma yarda ba ta ya zaka zauna har tsawon wannnan lokacin baka kusanci mace ba byn layin da karuwai ke maka a gida zuciyata ma bata yarda ba ,dan haka kaje inda kasaba iskancinka da karuwanka ni jikina bana iskanci bane na aure ne aure ma ba da dan fashi da makami ba,na kamili , natsatse wanda yasan kima da darajan kansa da yan'uwansa da gujewa kansa abun kunya ."ta qarasa maganar tana tsaida kwayar idanunta acikin nashi ." "Ni kika fada wa haka ?ni ne na dawo haka agurinki tanwer?ni karuwai ke jawa layi ? yayi mata wadan nan tamabayoyin ajere cikin zafin rai "to..to ai ba karya nayi ba suna maka layi dan haka kaje gurinsu ko gurin wacan me idanuwa a tsaitsaye ka cigaba da morar jikinta zuhra ne sunanta ko zahra ni na manta ta qarasa maganar cike da kishinsa "bazanje gurin ko daya acikinsu ba idan ma iskanci zanyi sai dai nayi dake dan nafi jin dadinki akan kowace mace da nayi muamula daita yayi maganar yana tsotsar lip's dinta "kin kuwa san dadinki tanwer ?"Kina dadi sosai gashi ruwa baya yankewa ajikinki wallahi konaje gurin wata bazan ji dadinta kamarki ba dan allah ki bari muji dadin juna." Wani irin kuka ta fashe masa dashi tana cewa "ni dai dan allah karka qara tabani ko tunanin yadda nake kuma wallahi daga yau babu ni babu kai har abada kayi rayuwarka da duk wacce kake so nima kuma nayi rayuwata da wanda na dauko yi tun farko , Ibrhim dina zai dawo kasar nan cike da nasarar samun lafiya daman kuma shine daidai dani ba kai ba ,dan haka na hada ka da allah ka bar ruhina ya samu salama." adnan ahmed yayi mutuwar zaune saboda matukar mamaki jin furucinta a garesa har rawa yake jin jikinsa nayi masa ta rantse babu ita babu shi har abada kalmar da bai taba ji abakinta ba kenan sai yau kuma itace kalmar daya fi dauka da mahimanci akan kalmar bata sonshi dan shi bata taba sako rantsuwa aciki ba muryarsa na rawa yace "tanwer na fada miki a dazu sannan zan sake maimata miki ,duk wani jin dadin rayuwa idan babu ke acikinsa is nothing jikinsa “wannna damar ta wuce ka ko ada da nake jin ina sonka a she ba so bane burgewa ce yanzu kuma na godewa allah daya bude min idanuna nagane kuskure zanyi “yayi shiru ya tsurawa karamin bakinta ido da fuskarta yana kallonta qirjinsa na dukan tara tara koda wasa ya kasa kifta idanunshi akanta ya sanya kwayar idanunshi acikin nata sosai domin ya tabbatar da gaskiyar maganarta "ni kike fadawa haka tanwer ".ya jefa mata tambayar . Tayi kasa da kanta dan bazata juri kallon cikin kwayar idanunshi ba shi kuma so yake ya qara tabbatar da abinda ta fada masa "koda wasa tanwer ban ta'ba experting zaki fada min haka ba amman kisani ni din nan dai ni kike so kuma wallahi idan duk duniya zaki fadawa cewar baki sona bazan yarda ba ni ne fa adnan ahmed mutumin da tun tasowarsa bai ta'ba samu faduwa ba ko aji position dina first ne bana zuwa na biyu bare akan aikina "abinda ta tsani ji kenan tutiya da aikin banza sai kace wani abun arziki yana takama da sana'ar fashi yana tutiya a inda ga maza can a office suna aiki ko dakon kaya a kasuwa basu yi alfahari ba amman shi ya zauna yana alfahari da aikin banza." tsaki taja cike da takaicinsa . "Tanwer !. Ya kira sunanta cikin zazzakar muryarsa tana jinsa taki amsawa "kina jina ina miki magana kinyi banza dani kuma Kinsan abinda nafi tsana kenan kasa dagowa tayi bare ta amsa masa "ke fa macen dana dandanawa dadina ce kuma taji ta haukace akan lallai sai na aureta tayi kuka duk akan na amincewa aurenta ,wallahi wallahi!! kinji na rantse ko dan yatsanki bazaki bari wani da nmj ya rike ba bare ki yarda dashi ya aureki har ta kai ku ga yin sex da ni ne kawai zaki yarda koda kuwa bakya so zaki bani nayi ,ke baki ma isa ki hanani ba ko a yanzu naso yi zanyi sex dake ya qarasa mgnr a fusace yana zame mayafin datai roling din kanta dashi ." jin murayarsa yasa ta tabbatar da ransa ya gama baci amman bazata ta'ba yarda ta sake mallaka masa kanta ba ta buge hannunsa "ka bude min kofa ina son zn wuce direba na jirana kar yayi tunanin wani abu dabam bakinsu ya hade ya fara tsotsa har sai dataji brain dinta na neman juyewa saboda shaukin dadi ,salonsa na dabam ne bata san da me zata hada shan bakinsa ba amman jin dadin take kamar tana cikin aljannatul firdausi sai daya tsotsa son ranshi sannan ya sakar mata baki ya barta zaune tana kallonsa kamar wata wawiya ya hade rai sosai kamar wanda aka aikowa da sakon mutuwa "am going to take you to my house ,spend one week with me fuck you six different way 's I like may be idan nayi miki haka zaki shiga hankalinki "ad..." "shut up !. Ya katseta cikin fushi yana nunata da dan yatsantsa “Babu wani adnan tunda bazaki fahimceni ba nima bazan fahimceki ba wani matsanancin tsoro da firgici ne suka hade suka mata diran makiya ajikinta tasan tunda ya furta zai aikata tunanin mafuta ta soma nema nan take kwakwaluwarta ta shiga budewa "ki lallabashi ki bashi hakuri ko romacing dinki ne ki barshi yayi ku rabu lafiya ba sai ya sake ganinki ba ?ta kamo hannunsa cikin nata muryarta a sanyaye tace "am really sorry na tuba bazan sake ba ya dan kalleta yana dage girarsa daya,”da wuri haka ?"Ai ban dauka zaki yi saurin karaya ba akan abinda zaki ji dadi nima naji mu taru muji dadin juna ". "Nasani amman direba zaka duba muna barin gurin nan girmana da mutuncina zai zube a idanunshi ka kiyaye min wannan mutuncin ples tunda ta soma magana yake kallon qaramin bakinta da take motsawa gbdy tsoro da nadama né a tattare daita "ki maida hankalinki jikinki ki dinga sani irin maganar da zaki fada min tanwer saboda kinsan abinda zan iya da wanda bazan iya ba sannan direba ta ina zai ganki?karki manta glss din motar din baki ne ya qarasa maganar yana shafa saman qirjinta zuwa wuyan ta ya kai bakinsa cikin kunneta yana lasa yana shakar kamshin turarenta a hankali ya juyo daita ta fuskancesa ya janyo wuyar rigarta ya ciro brest dinta duka biyu idanunsa ya tsurawa boob’s dinta yana cewa” wayyo allah ya kai bakinsa kan nipples dinta daya ya fara tsotsa yana lumshe ido gabanta ya dinga dukan tara tara ga wani shauki dake ziyar sansar jikinta ya dago fuskarsa dake murtic ya sanya kwayar idanunshi cikin nata yana murza daya nipplse dinta wani irin zirrr ta dinga ji ajikinta dan gbdy ta wet daman kuma allah yayi mata baiwar ni’ima bata san sanda ta kai hannuta kan sumar kanshi ta fara shafawa numfashinta na daukewa.” bakinsa ya cire akan nipples dinta ya bar hannunsa daya yana aikin sarrafa boobs dinta ya hade bakinsu nan komai ya sauya agaresa shauki ne kawai ke divarsa ya kusan mintuna talatin yana makale daita har sai daya ji ya dan samu natsuwa relief sannan ya barta jikinta a mace ta maida boobs dinta tana sauke numfashi ya zaro bindiga a kugunsa ya kai daidai bakinta "akanki zan iya kashe ko waye karki yarda nayi kisan kai yana gama fadar haka ya nuna mata murfin mota da bakin bindiga "out !. Jikinta a matukar sanyaye ta yafa mayafi ta yunkura ta fito batare datace masa uffan ba ." Bai damu ba sai dai idanunshi na kallonta ta cikin mirrow yana kallon every step of her yayi mugun tsura ma bayanta ido yana kallonta har sanda ta qarasa jikin mota irin wacce yake ciki direba na ganinta ya fito da sauri tsaf ya qare masa kallo ba wancan tsohon bane wannan ya dan fi wancan kuruciya ya bude mata gidan baya ta shiga ta zauna ya maida murfin ya rufe shi kuma ya dawo ya shiga mazaunin direba yaja suka wuce sannan jaguwa ya sauke numfashi da ajiyar zuciya atare ya kama gabansa." Koda ya isa gida gbdy kowannensu ya sauya kaya zuwa na zaman gida ya wuce dakinsa kunnensa manne da wayo yana cewa “okay no problem zaa kawo maganin “shi fa kudin ? Ok da kaina ma zan shigo na kawo “. yana shiga bedroom dinsa Ana’s ya shigo “ina ka tsaya kai nake jira ina son zan wuce gida ?ya baka wuce ba ?taya zan wuce bansan a halin da kake ciki ba ?murmushi yayi “you’re the best anas naje mun hadu da tanwer ne “anas ya shafa sumar kanshi yana cewa “wannan soyayyar dai ko da yake gara kayi lokaci ne bari na wuce ya juya yana murmushin jin dadi .”anas ya shigo alokacin hally ta shiga yin alwala domin an dan jima da yin kiran sallahr magarib zaa iya tayar wa akowani lokaci shima ganin haka ya koma ta fice ya daura alwala a haraban gidan bisa kaidarsa bai shigo sai bayan ishai wannan daren ma kamar kowani dare sun more junansu dan yanzu hally ta zama yar hannu an daina gudun miji tana matukar bawa anas hadin kai a shimfida dan haka nan ta tsinci kanta da kin masa rowar jikinta .”Bangaren jaguwa kuwa a daren ya kai wa mlm mudi komai da suka amsa sannan suka shiga tsara wani aiki shima dai akan masu alqallar koken ne sun jima suna tautaunawa inda mlm mudi yayita masa magana akan aure “mlm mudi zanyi ne koma nace lokaci yayi .” Tun daga wannan lokacin tanwer bata kuma samun sukuni ba kullum damuwarta jaguwa, baya barinta ta huta kusan idan bai zo office dinta yau ba to lallai zai zo washegari kowa yanzu agurin aikinta yasan akwai soyayya me karfi a tsakaninta dashi dan gaban kowa yake nuna irin son da yake mata gashi wasu daga cikin abokan aikinta sun fara bashi goyon baya hatta dr muyis ya zubar da makaman yakinsa ya hakura ya bar masa haka mumy kullum cikin tamvayarta take cigaban da aka samu , magana daya take gaya mata basu fahimci juna ba ,saboda ya fahimtar dani yadda yake sona haka yake son aikinsa ba zai iya rabuwa da aikinsa saboda ni ba hakazalika bazai iya rabuwa danj dan aikinsa ba kowannensu nada matukar mahimanci arayuwarsa mumy ta sauke numfashi tace “sai dukufa gurin nafilfi azumin litimin da alhamis domin allah yayi miki zabi aurensa ko rashinsa “to mumy inshaallahu zanyi amman ni yanzu kawai gara na auri Ib .” “Lallai addua bata faduwa kasa banza duk wanda addua da ikilasi zai ga aiki “allah dai yayi miki zabi mafi alkhairi arayuwarki”Ameen !. ta amsa tana runtse idanunta alokacin dasu jaguwa suke tsara zuwa wani aiki a ogun state alokacin samun cikin hally ya bayyana murna agurin Ana’s ba sai an fada ba haka ma jaguwa da ammi duk sunyi matukar murna da samun karuwa da zasuyi dan shafiq ko batan wata bata taba yi ba , yanzu kullum anas idan zai fito daita yake fitowa ya ajiyeta agurin ammi ya taho gurin gag dinsa anan take yini sai idan zai dawo ya biyo ya dauketa sosai take samun gata daga bangaren mijinta da yan’uwanta dan ko shafiq baa barta abaya ba .”Gata da kulawar ta ninku so babu adadi soyayyar da mijinta kullum qaru wa yake ko tari tayi sai ya tamvayeta bare motsi ta wuni gidan ammi tana nan nan daita ta dawo gida mijinta yayita tarairayarta ita kuma tana zuba masa shagwaba .” **** farar mota ce kirar jeep baka sitik ta staya acikin haraban headquarters cikin isa ya fito ya soma tafiya yana gyara zaman yar saman suit dinsa ya shiga cikin , nan kananan ma'aikata na kasa dashi suka shiga gaishesa yana daga musu hannu har ya karasa office din me gidansa ya zauna yana gaishesa batare daya amsa ba yace ina jinka" "Yallabai yanzu gbdy an gama tsara yadda zaa kama jaguwa da tawagarsa yanzu haka suna shirin zuwa wani operation din ranar sha bakwai ga wannan watan "sai me kuma muna gudanar da binciken boye ne zamu kamoshi izuwa babban office dinmu ." "wacce magana ce wannan bincike boye kuma? ya fada cikin tashin hankali "idan har kukaje bakuyi nasara ba fa ? kyakkyawar halakarku da cp zata ruguje kima da darajan da yake ganinka daita zata lalace ya karasa maganar yana numfasawa sannan ya nunasa da yatsansa "ka zauna kayi nazari sosai akan tunkarar wadan nan yan fashi , kayi tunanin sosai akai ya girgiza kai cike da damuwa "yallabai wannan fa shine karo na farko da zaa yi gaba da gaba da jaguwa byn tsawon shekaru da muka dauka muna bibiyarsa yallabai masaniyar fikirarmu mai karfi ce idan har bamu yi nasara ba ka kira taron mane labarai kace lallai bamu san abinda muke yi ba idan kuma mukayi nasarar kamashi duk masaniyar daya bayar ka shigar dashi a rahoton da zaa gabatar agaban ig yallabai ,wannan alamarin ina hango nasara ta koina yay mgnr yana murmushi jin dadi ". shiru me gidansa yayi kafin daga bisani ya yunkura ya mike tsaye yana furzar da numfashi tare da gyara zaman rigar jikinsa sannan ya goya hannunwansa duka abaya ,haka shima dc ya mike ya biyo bayansa yayi taku daya zuwa biyu ya tsaya yana dubansa "wa zai ja wannan farmaki ?. " Asp T Ibrahim jami'in sirri ya cima ayyuka dayawa sannan yana cima nasara dari bisa dari office din ya dauki shiru baka jin qarar komai sai na ac dake aiki a office din da saukar numfsshinsu ". “A yaushe kenan ya dawo kasar ?kwanaki biyar da suka wuce “shine zai tunkari aiki haka ?ai zai iya domin ya dawo cike da koshin lafiya muma bazamu barshi haka zamu hada hannu da hannu ne domin kawo karshen jaguwa .”bai sake magana ba ya cigaba da zariya “lallai kuwa zai sheidawa jaguwa wannan mummunar labarin ya ankare da wuri .” ***** Kamar kullum tana zaune a offi dinta ya shigo yana cicci magani da hannu ta nuna masa gurin zama “ba zama ne ya kawoni ba “to kana iya wucewa dan ina da abun yi “baki isa ba yadda na baro tarin ayyukan dake gabana nazo lallai kema dole kiyi lokacina ya fada yana dukan table din gabanta ta dago ta tsura masa ido shima ita yake kallo jikinsa na tsuma dan gaji da wahalar dashi da take “ina jinka yau kuma da me kazo ?tsaki yaja ya watsa mata hararar ta shiga hankalinta jin tayi shiru yaki magana ta sunkuyar da kanta ta cigaba da aikin dake gabanta on-expecting taga ta janye file din gabanta ya barka ta dago a rikice tana dubabsa cike da manaki ,bata gama mamakin ba taji ya watsa mata a fuska ya sake daukar wani ganin zai dauki na uku ta tattara ta boye a bayanta tace “wai meye haka ?. “Bansani ba ki ajiye komai kiyi lokacina shine zaman lafiya taja dogon numfash ta sauke kana ta soma mgn “ya kamata zuwa yanzu ka fahimceni muyi soyayya ada a yanzu kuma babu ita wannan soyayyar ka fahimceni kayi hakuri allah zai baka wacce zatayi daidai da rayuwarka dan yanzu Ib ..” “Karki sake ki qarasa wannan sunan kinji na fada miki ya katseta a fusace yana huci kamar zakin daya ga abinsa ya rasa byn second biyu ya kwantar da murya “ni ban san taya zan fahimceki ba amman ina son ki fahimci cwion abinda nake ji akanki,tanwer ba ban ta'ba faduwa a komai ba dan hakan bazan fadi a soyayyarki ba .”ga tun wuri ka cire wannan soyayyar kaga ni gbdy so nake ka rabu dani ko dole ne ?” Ya tsura mata rikitattun idanunsa yana kallonta can kuma murmushi ya bayyana acikin fushin da yayi “kika ce na rabu dake ko ? ta gyada masa kanta alamun Eh!. "Daman kin koyar dani yadda zan soki ne dan ki juya min baya ?"Ban sani ba amman dole ka karbi faduwa tunda bazaka dauki shawara ba ka ajiye girman kan nan naka sannan ka jajurcewa zuciyarka ka zubar da makaman yakinka ka sauya rayuwarka daga ta dabbobi zuwa ta bil’adama dole ka amsa faduwa, idan ma har ka kasa aikata hakan ni da kaina zan sa polisawa su damkeka damka kuma ta har abada dan sai ba tabbatar da kashiga hannu ". "Wannan ne kuma karya dan zuciyarki bazata iya ba tanwer kina ganina cikin damuwa zaki fini shiga tashin hankali saboda kema maya ce akan sona. “wannan labarin da né adnan ,wannan zuciyar ta daina sonka kai ina jin ma ban taba sonka arayuwata ba ,wancan ma na burgewa ce kawai kamar yadda na fada maka kana burge zuciyata ce da wasu abubuwa daga lokacin dakace kana sona naji babu wadan abubuwan da..." “ you're lie tanwer ,why are you lie to me?" “Daman akwai abun burgewa agurin dan dashi da makami ? Karki manta nifa tantirin dan ta’ada ne da kasa gbdy take nemana me yasa zan burgeki.?tayi shiru qirjinta na dokawa wallahi tasani ba iya burgewa bace kawai tsantsar soyayya ce sai dai bazata iya sadaukar masa da farincikin da yake bukata daga gareta ba “Wallahi ban taba faduwa a komai ba tundaga kan jarabawa aji har zuwa muamula ta rayuwa, lokacina na awa daya shine lokacinki na awa biyar ki maida hankalinki sosai bazaki iya komai akan ki raba zuciyarki da soyayyata ba gara ma ki yarda cikin sauki muyi abinda ya kamata lokaci na Kure mana d'an kome zai faru ni bazan rabu dake ba"yana gama fadar haka ya juya ya nufi hanyar fita cikin tsananin fushi ,yana qaqarin fito ib na kokarin shigowa babu wanda ya tsayawa danuwansa har gara ib ya dan karkace shi kuwa jaguwa kai tsaye ya fice ib ya bi bayansa da kallo babu abinda ya dauki hankalinsa kamar zanen hannunsa daya dan leko ta kasan hannun rigarsa .” “Ib ! Ta kira sunansa da sauri ya maida hankalinsa kanta yana dubanta tare kulle kofar “tanwer waye wannan mutumin ?kaina ciwo ib kamar ya cire ,oh sorry my tan kinci abinci kuwa ?ta rausayar masa da kwayar idanunta tana girgiza masa kai “kefa likita ce bai kamata kina barin kanki da yunwa ki dinga kokarin kina cin abinci akan lokaci .”bari na qarasa aiki mu wuce gida yayi shiru yana kallon takardu dake watse a office din “wa yayi wannan aikin ?Tayi shiru dan ta rasa me zatace “wannan mutumin …” “Kai Ib me yasa ka fiye damuwa da tambaya “okay nayi shiru qarasa muje ya cigaba tsayuwa yana tunanin zanen hannun jaguwa kasa yin komai tayi ta tattara abubuwanta tace su gida .” Gudu jaguwa yake akan titi cikin rashin natsuwa ji yake kamar zuciyarsa zata buga hakan ne ma yasa yaga kamar baya gudu akan titi tsaki yake tayi yana qara gudu duk jikinsa tsuma yake kwakwaluwarsa ta hargitse kamar wanda sabon hauka ya kama bayan doguwar tafiyar da yayi ya qaraso bakin tafkeken get dinsa yayi hon me gadi ya fito da sauri daga dakinsa ya bude masa ya shigo tare da qarasawa inda yake parking motocinsa yayi parking ya fito ya nufi cikin gida duk zaune a babban falonsa ya samesu sun baje yayinda wasu daga cikin su ke shan taba wasu wiwi banda anas da kunnensa ke manne da waya wanda yasan da matarsa yake ." Gbdy yaransa na ganinsa suka mike suna masa sannu da zuwa da kai kawai ya amsa musu ya nufi hanyar bedroom dinsa yana balbale botiran gaban rigarsa zuciyarsa na matukar zafi ." A tsaye Ana's ya samesa yana zariya a d'akin tamkar wanda yayiwa sarki karya "adnan !.a zuciye ya juyo a hankali ya kallesa kamar zai yi kuka "meke faruwa da kai ?shiru yayi ya kasa magana ya rungume hannunwansa duka a qirjinsa yana jin wata irin tsantsar soyayyarta na ratsa shi "dan allah ka fada min abinda ke damunka duk kayi wani iri kallonsa kawai yayi batare da yace uffan ba ," "Ka fad'a min mana ko kana da wanda zaka fadawa daya fini ne ni abokin kukan ka ne idan ma damuwa ce muyi tare idan ma ta kama muyi kuka muyi ajiyar zuciya jaguwa ya sauke "ina cikin damuwa na rasa yadda zanyi Ana's wallahi ina son tanwer soyayyar da bazata misaltu ba zuciyata zata daina bugawa in har ban mallaketa ba ." Kamar anas yayi dariya amman ya danne "ai wannan duk abu ne me sauki zaka mallaketa sai dai na godewa da yau ka furta yadda kake ji akanta "kaga yadda tanwer take wasan kwallo dani anas,wai ni anas? Sorry my friend shiyasa naketa fada maka a can baya kaki fahimtata na fada maka ka kiyayi ranar da zaka dawo kana mutuwar sonta “ please Ana's ka taimakeni ta fahimceni ta barni da aikina kai kasan yana da mahimmanci "inshaallahu zamu san abunyi haka dai sukayita tautaunawa har sanda abokin cid ya shigo gidan basu sani ba ." Cikin dakinsa ya turasa "da gaske da bindiga ajikinka ka shigo ?daita na shigo mana ,lallai hakarmu zata cimma ruwa yau zamu taki saa gabadayansu suna nan yanzu sojoji da polisawa da dss zamu kira suyiwa gidan diran makiya na godewa allah yau aikina yazo karshe matsayi na mai gadi ya qare ya dauki waya ya tura sako ,” suna cikin wannna tautaunawar jaguwa ya fito ya nufi lambu yana zukar wiwi har zai shiga sai kuma adaidai lokacin mai gadi ya fito tare da bakonsa “kaga mu zauna anan kafin su qaraso suna zama sai ga jaguwa yana tafiya yana zukar wiwi yayinda hannunsa daya ke cikin aljihun wandonsa a hankali idanunshi ya kai bakin kofar dakin me gadi mutun biyu yagani zaune yayi mamaki matuka dan haka cikin tsananin tashin hankali ya yar da Karan sigarin hannunsa yana kokarin qarasowa inda suke “tun daga nesa me gadi yace “gashi nan fa shine jaguwa bakinsa kawai jaguwa ya kalla ya fahimci abinda ya fada .” Yana gama karasowa yace “waye wannan?yallabai kanin abokina ne ya kawo min ziyra byn tsawon lokacin da yayi baya qasar Sa’ad ga gaishesa mana wanda aka kira da Saad ya gaishesa jaguwa bai amsa ba dan haka nan yaji maganar me gadi bata shigewa ba bugu da kari faduwar gaba me tsanani dake kai kawo a qirjinsa kuma ya kasa danganta hakan da matsalar tanwer juyawa yayi ya nufi hanyar baya bai tsaya a koina ba ya sai inda tukunyarsa take kallo daya yayi mata yaga alamun an taba koma yace an canza mata zama daga yadda ya ajiye dan shi mutun ne da ko yaya ka taba masa abinsa zai gane duk kuwa tsawon lokacin da yayi bai waiwayi abun ba .” Tsaye daya yayi kasancewar dogo ya dauko nan yaji wata sabuwar faduwar gaba sakamakon ganin madubinsa da mahonsa sunyi bakin kiri sabanin yadda ya ajiyesa kuma baba ya fad’a masa duk sanda yayi haka akwai damuwa da sauri ya zagaya ta dayan hannun ya koma bangarensa hankalinsa a tashe yana kiran layin baba yana masa bayani “tabbas aiki aikin wannan alama da kagani alama ce da polisawa zasu iya shigowa gidanka a duk sanda suka so ,haka zalika Wacan aikin na saduwa da yarinyar nan ma ya lalace shiyasa nace ka aureta ka tsaya jayayya danj “kokarin da nake yi kenan ba saboda na kamu da tsanani soya …”bai qarasa maganar ba ya soma jin jiniyar yan sanda a guje ya fito daga dakin sunan Ana’s ya fara qira da karfi sannna sunayensu sauran ya biyo baya cikin kankanin alokacin suka hallara agabansa “ku kulle gbdy windows din part din nan da duk wata kofa da zata fitar da mutun waje akwai da…” Mmm sudais