ALJANAR RUWACE. AISHA MB PAGE 1. LAGOS STATE Gari ne daya kunshi abubuwa kama daga mutane , manyan gidaje, gurare masu kyau daban sha'awa , Beaches, Da albarkatun shukoki masu kyau. Lagos ya kasance gari daya bamban ta da sauran garuruwa. da'in zaka shiga lagos baza hasa welcome to lagos ba sai dai kaga ansa this is lagos. Wannan kenen . Wani kyakyawan golden bindi na hango gefen ruwa yana wutsil wutsil ta saman ruwa. Hakan bai bani daman ganin shin Aljanar ruwa ce koka kifin ruwane. Stale naga bindin yayi daga cikin ruwan. Zaro ido nayi ganin tabbas wannan ba kifi bane Aljanar ruwa ce . Zuwa nayi daf da ita. salati nasa sakamakon harba danayi da kyakywan fuskan ta, Wanda yake dauke da dariya da annashuwa, da alama juyin da take yi cikin ruwan nama ta dadi. Brown 馃憖 Eyes dinta ta, ta lumshe masu kama da madara sakamakon iskan dake kadawa na farfajiyan dajjn na mata dadi baje gashinta brown tayi wanda ke dauke da fureni masu daukan ido da hankali har kugunta., Kwanciya naga tayi a gefen ruwan tana saukar da numfashi .masha Allah na iya furtawa lck da idanuwa na suka sauka a kyakyawan fuskar ta ashe daxu banga komai bah yanzu naga kyau. Gsk yane Allah yayi wa wan nan Aljanar ruwan baiwan kyau. mamaki na shiga yi sbd tunda nake ban taba ganin Aljanar ruwa mai kyau haka ba saidai mununa amma kyaun wannan Aljanar ruwan yayi matukar bani mamaki . Wasa ta cigaba dayi da ruwan tekun tana dan jan numfashi sbd gaba daya a takure take a saman ruwan. Nannauyan Ajiyan zuciya naga ta sauke cikin yaren Aljanun ruwa tace , gaskiya duniyan bil adam badai kyau bah gaskiya akwai kyau , inama nidin bil adama ce , zaro lulu eyes dinta tayi hade da fadin Aa kada ki manta mugayen mutane ne suka tafi da JERAZA kawar ki ki . Hawaye naga ya fara bin kunci ta . Share hawaye ta tayi hade da fadin Sarki ubangiji kasa JERAZA tana cikin koshin lfy . Daga kanta naga tayi sama ganin rana ya fadin yasa ta razana! gaban ta yayi mumunan faduwa!. Dafe kirji ta tayi tare da fadin na shiga uku na yau na tabbata yau sarauniya sunaina baza ta barni bah. Karfe taji an buga mata a tsakiyan kanta, .kara ta saki!, hadida juyowa tana mai fuskantar su, wasu Aljanun ruwa na gani guda uku munana basu da wani fasalin kyau. Fuska su ba kyan gani abun kayi amai . Maza biyu ne sai kuma mace wace ke tsakiyan su rikee da karfen lu'ulu'u. Magana naji ta fara yi kamar haka, Amriya ba'an hana kowane bawa zuwa bakin ruwa ba. wacce haka kira Amriya tace kwarai an hana amma Zeharis ki sani dan kuna matsayin shugaban Aljanun ruwa hakan bazai sa ku hana kowa yancin kansa bah . Muma fah abu mai rai ne kamar kowa ne halitta a duniya, cikin fusa ta Zeharis ta fara magana cikin muryar ta mara amo da dadin sauraro tace, Mu kenan bamu isah dake kaskantaciyar baiwa bako?, Da kata, Amriya ta fada cikin zafin rai!, Kisani nidin ba kaskantaciya bace kuma baiwa bah, Wato mune kaskantatun koh cewar Zeharis. Nuna wa enda suke gadi ta tayi da yatsan ta masu dauke da zara zaran farcina tace ku kamo min itah ku tawo da ita fada yanzu nan.,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,, ABUJA STATE G.R.A direct na shiga batare da jinkir tawa bah, nafara bin lungu da sako na layin. Gidaje tsayayu masu kyau da daukan ido nake ta harba dasu tsit kake jin layin da Alama kowa yana cikin muhalinsa . Charaf idanuwana suka sauka awani makeken gida wanda yafi kowane gida kyau, girma da haduwa acikin G.R.A . Wannan gidan shi hake kira Aljannar duniya . Bakaken motoci nagani wajan goma sai kuma fari guda daya tsakiya. Jere suke hakan titin estate din. Gidan da nake ta sumbatu hakai naga suna shiga daya bayan daya. Har idanuwana suka daina ganin su sakamon gate da body guard suka kulle. Niko nace baza'a a barni a baya ba saina shiga . Wow nace ganin gidan yayi matukar kyau da tsaruwa tabbas kudade sunyi kuka wajan gina wannan katafaren gidan ashe a wajan kawai keyar gidan na gani banga jikin ba. Direct parking space naga mototci sun tsaya Body gourds naga sun fara futowa daga cikin bakaken motocin. Daya daga cikin body gourds din naga ya nufi wannan farar motar ta tsakiya. Budewa yayi hadida saramai. Saida haka dau kusan ten minutes ba'a fito ba, daga nan naga an zuro kafa sanye da canvas white colour . Daga bisani wani handsome mature guy ya futo daga cikin motar. Dukkan yabo da jinjina su tabbata ga ubangiji wanda yayi wannan kyakyawan hallita, fuska shi dauke yake da kasumba wanda ya kwanta yayi luff, fuskan nan a murtuke kamar gobara zata tashi. Sanye yake da black suit da white jacket ba karamin kyau kayan suka masa ba. Cikin izza da kasaita ya fara taka wa kamar yana tausayin kasa . Saida yaje hargaban wani kofa sa'annan naga ya danna pin hatake naga kofar ta wangale. Shiga cikin parlour yayi, Wanda yake kunshe da kayan more rayuwa ba abunda kakeji saikaran A.C wata mata na hango kan kujera wacce bazata wuce 57 zuwa 58 bah cikin kayan ta na alfarma.hannun ta rikee da newspaper. Dago kanta tayi ta sauke su hakansa, murmushi tayi hadida fadin welcome son. Cikin shagwaba fuska yace dont talk to me again. Zaro ido nayi jin yanda zazzakar muryansa mai dadin sauraro ya daki kunnuwana. Kusa da ita yaje tare da hade rai yana kunguni kamar gaske. Murmushi mom tayi tana mai fadin am sorry son i know i offended you please forgive your one and only mother. Tashi yayi ya nufi inda take zaune hadida durkusawa kan gwiwowi sa yace am sorry mom amma kinsan ina fushi dake, meyasa baki kirani bah tunda natafi Lagos. oh am sorry KABIR you know am always busy amma bazan kara ba kaji . Murmushi yahi wanda yasa asalin kyawunsa kara bayyana. Yanzu dai ka dawo amma zaka yi month kafin ka koma koh?, What! Mom, Kabir ya fada, who is going to take care of my careers prodct. haba mom bayan kinsan company na na kifine muke muke producing kinga dole na dunga zuwa lagos da kaina sbd na dunga ganin kifin da ma'aikatana ke kawomin company kinsan last time ma rubbish suka yi, suka sa nayi westing din hundred million just for transportation. Shiyasa na yanke cewa zanga zuwa da kaina ina gannin aikin da suke min, in yaso sai su kawo min company. Shikenen mom kawai ta furta. Tace you need fresh air Kabir, go and take your birth kayi sallah, daga nan kazo kaci abinci yana dinning, tom shikenen mom, wai inasu fatima ne?, oh baka jiba uncle din kune ya kwashe su wai dole holiday dinsu a gidan shi zasu yi . Okay bah damuwa akan ma yayi, amma ina grandma?, Mom tace, ai grandma ta tafi aikin data saba. What!, kabir ya furta wato grandma bata daina zuwa siyan goro ba kenen. Eh wlh yana iya, okay ina aunty Amarya? Mom ta bashi amsa da cewa, tana part dinta, tom barana je nasan cewa bata san na dawo bah. tashi yayi ya nufi part din Aunty Amarya . Sosai tayi murnan ganin kabir. Dan taba hira sukayi. Sa'anan ya mike da niyar nufa part dinshi, ganin hakan yasa Aunty amarya rufe kofan tace alimbir ba inda zashi hakuri ya shiga bata amma taki . Ba yadda ya iya haka yayi wanka, yayi sallah, ya chanja tufafi, ya ci abinci, fitowa yayi cikin kananan kaya wanda suka matukar yi masa kyau waya shi yaji ya fara ringing, daukar wayar yayi hadida karawa a kunnen sa yace hello. ,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,, BANGAREN AMRIYA. Ba'a zarce ko inada itaba sai gaban sarauniya sunainah. durkusawa Amriya tayi cikin gwiwowin ta hade da fadin a gafar ceni shugaba hakan ba zata sake faruwa ba. wata mumunan halitta nagani kan kujera irin na Aljanun ruwa, wani abu naga ta fara yi da hannuwan ta . Jikin Amriya ne ya fara karkarwa, sama naga anyi da ita hadida na kata da kasa. Ruwan tekun naga ya fara girgiza . Kafun kacemai gaba daya Aljanun ruwa sun hallara magana naga ta fara yi ciki murya ta mara amo da dadin sauraro. Amriya kinyi kunnen kashi kin tsallaka iyaka, dole ki fuskanci mumunan hukunci, hukunci dana yanke miki shine zakiyi kwana bakwai a daure ade damiki azaba ba sassauci, baza kici bah, kuma baza kisha ba. Ki taimaka sarauniya kada kiyi min haka ki dubi halin maraici na ki tausayamin. Cikin zafin rai sarauniya sunaina tace wannan shine hukuncin dana yake miki daidai da laifin da kika aikata. Tashi Zeharis tayi daga kujerar da take kai, sannan ta daga bindin ta na kifi da iya karfin ta, ta buga wa Amriya. Wani razanannen Kara Amriya ta saki hadeda faduwa kasa. Gaba daya Aljanun ruwa Amriya ta basu tausayi. Zeharis tace cikin murya ta mara dadi kuyi min sama da ita. kacha naga sun dauka sukayi sama da ita hadeda daddaureta . Bulala mai mugun kauri da tsayi in kaga shi saika yi zaton da narkakkiyar dalma haka hada shi, wannan bulalan na tabbata haka daki mutum dashi toh sai yayi shekara yana jinya Zeharis ba tayi wata wata ba ta fara zubawa Amriya bulalan ajiki ihuu Amriya ta fara yi, tana fadi, kuyi hakuri nayi alkawari bazan sake zuwa ganin yanda duniyan mutane yake amma inaaa koh sauraronta zeharis batayi bah illah kara karfin bulalan da tayi. Cikin zafin rai da kunan zuciya . Amriya tayi,ihuuuuu!, wanda yasa gaba daya ruwan tekun馃寠 fara girgiza. bude ido ta tayi wanda suka kara rinewa sukayi brown sosai. Rintse idanuwan ta tayi hadeda cije lebenta ta kara sakin wani ihuu! da gurnani wanda ya tsorata gaba daya Aljanu ruwa. tsinke wa kacocin suka yi, ta dura kasa hadeda mikar da bindin ta, ta shake wuyan zeharis. Ihuu zeharis ta fara yi, hajijiya Amriya ta shiga yi da zeharis tana buga ta jikin manya manyan dutsinan dake cikin ruwan tekun, saida taga zeharis ta jigata sa'anan ta wurgar da ita . Dakarai Aljanun ruwa ne suka yo kanta hadida zagaye ta. Cikin bacin rai ta fara hajijiya da ruwan tekun hade da wulli dasu daya bayan daya. Cikin muryanta nanuna gajiyawa hakan zalinci da hake musu tace,. '"""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""" 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂妕oh Fans yanzu haka soma yakin 馃馃 daga taku ALKALAMIN baby isha馃枈锔忦煐婏笍. wannan litafin is not paid book is free book .And i hope you guys will enjoy this book soon after馃尯馃尯馃尯馃尯鉁嶏笍 2/28/24, 22:00 - AISHA M.B (Baby isha): 馃尮BISSMILLAHI RAHAMANI RAHIM馃尮鉁╓RITTEN & DIRECTED鉁煐婏笍 BY 馃尮BABY ISHA馃尮 ALJANNAR RUWA 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂奝AGE 2锔忊儯. """""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""" Amriya ta fara magana kamar haka, kinyi kuskure sunaina, kunyi kuskuren tabani da kuka yi. Da nazu bamu ku ido nayi, Kuka cigaba da zalinci acikin ruwan nan. Kema kinsani saurauniya karfi na danaku badaya bane . da inada niyar hallakar da kowa na tekun nan kinsan tsaf zan iya da karfina amma kitsani daga yau zalinci yakare kowa saiyayi rayuwar shi kamar yanda yasaba a da. Cikin baccin rai sarauniya sunaina tace sokike mu gwabza ne. Kwarai inaso mu gwabza. Cikin dariyar ta na mugun ta sunaina tace, naji na yarda idan nafadi wannan kujerar sarautar zan mallaka miki shi kuma na yarda zan zamu zamo baiwarki. Shikenen amriya tace. Tsalle sunaina tayi tadura agaban amriya. Hannunta naga sunaina ta daga hadi da tattaro ruwa tekun tana juyashi. Cikin zafin rai ta turawa amriya samun amriya yayi hatake ta fadi. Gaba daya Aljannun ruwan sun fara tsorata kada Amriya takiyin nasara su shiga uku. Mike wa Amriya tayi hadida yin gurnani. da yasa kowa yafara tsorata. Brown Abu nagani a hannunta tana sarrafa shi cikin kwarewa ta Turawa sarauniya sunaina. Cikin kwarewa sunaina ta kawce wannan Abu. Cikin karfin gwiwa Amriya tayi wani irin juyi tabuga wani tsalle sai hakan sunaina danne ta amriya tayi sosai. Kakari sunaina tafarayi shikenan na saduda na zubar da makamai na. Ihuuu gabadayan Aljannun ruwan sukayi .suka dauki amriya chak suka dirata a wannan kujerar hadida cire hulan saurautan dake kan sunaina suka sakawa Amriya. Mgn amriya tafara kamar haka. Na fada miki cewa duk karfin ki zan iya dake. Amma kika kiji. Kowa ya saurareni yaji. Daga yau ni sarauniya amriya nabada umarnin kowa yayi rayuwarshi cikin yanci kowa yayi rayuwarsa yanda yake so. Yanzu ba bauta ba shugabanci . Ku kuma tanuna su sunaina dake yashe a kasa tace. Yanzu duk izzan duk karfin mulkin dakuke ji Dashi yanzu yana ina. Kuje nabarku da ranku kuma ni bazan dauke ku a matsayin bayi bah. Kuje. Tashi sukayi suka nufa cikin kogon tekun. Kallon Aljannun ruwan tayi Wanda fuskokin su dauke da farin ciki. Daya daga cikin su Amriya ta kira. Zuwa yayi har gaban ta. Cire hulan sarautar tayi hadida doramai akai. Zaro ido baki?aya su sukayi. Nasan zaku yi mamaki meyasa nacire hulan sarautar. Na cire ne sbd banaso badan nasamu hulan sarauta nayi fada da sunaina ba. Nayine sbd kowa yasamu yancin kanshi. Shewa suka sa suna Mai yi mata kirari harta bar wajan tanufi cikin kogonta."""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""" daga wayan kabir yayi hadida karawa a kunnen shi. Hello. Daga dayan bangaren kuma naji ance. Allah ya kara nisan kwana Sir. Wa ennan masu kamun kifaye nan sunce bazasuyi bah saidai inkaima zaka bisu kuje sbd wajan yana da matukar hatsari sosai. Shikenen kabir yace ganinan zuwa. Katse wayan kabir yayi hadida saukarda nanauyan hajiyan zuciya. Car key dinshi yadauka hadida nufa hanyar waje. Mom ce taga shi hadida fadin son ina kuma zuwa yanzu. Oh sorry mom yanzu nan akayi kirana fish production. Yanzu kafasa yin satin dakace zakayi. Yes mom hamma I promise you idan nadawo 1 months zanyi a gida OK . Kinsan haryanzu company na basuda dolphin 馃惉 shiyasa nakeson ma zuwa dakaina naga abunda zasu kamo. OK son amma a jirgi zakaje koh. Yes of course. Flirt zanbi. Baranaje Dan flirt zai tashine 4 pm. Bye mom. OK son. Albarka tashiga samai daga bisani kuma yafuto daga gidan body guard ne suka fara bude ma kofa. Basu zarce ko inaba sai airport.. 4:30 flirt dinshi yasauka a Lagos. Fatowa yayi daga cikin jirgin hadida shiga wani motor. Direct wajan fishes production yanufah hadida indasuke safarar kifaye. Jirgin ruwa naga sunshiga sunkai wajan 20. Jirgin ruwa yafara tafiya. Cikin batsewa ya tsaya hadida kallon ko ina na farfajiya dajin da teku. Bangaren amriya kuwa futowa tayi daga cikin kogon tanufi kan kan tekun hadida wasa kamar yanda tasaba. Sir gawasu kifaye Chan musa net. Kufito da net da sauri. Cikin sauri da kwarewa suka shiga baza net din hadida zubasu acikin ruwa. Zeharis dake kan dutse tana hayyana abubamuwan dazatayi yiwa amriya. Ruff taga abu ya kama ta ajikinta. Kokari take ta kwace kanta amma hakan baiyiwuba. Jin yayi musu nauyi yasa gabadaya suka sa ihuu suna murnan sunyi kamu Mai kyau wannan shekarar. Kabir dake tsaye sai zuba murmushi yake shikadai. Jan net din suka shigayi amma da kyar suke iya ja tsabar nauyi. Suna cikin jawowa sharaff idon su yasauka hakan zeharis wande ke cikin net din ihuuu tsoro suka sa. Hadida saurin sakinta. Cikin zafin rai zeharis ta yaga net din hadida yaga bayan kabir wanda ke tsaye wajan net din. Hadida janshi tasa acikin ruwa tekun tayi tafiyarta. Wutsil wutsil kabir ya fara yi sbd bai iya ruwa bah, gashi dada lumewa yake cikin ruwan. Daya daga cikin masu kamun kifin yace waiyoo Aljannar ruwa ta tafida sir kabir. Gashi bai iya ruwa bah. Net din suka Fara bazawa suna ja sbd suyi nasaran jan kabir amma me basuga komai ma. AMriya dake ta wasanta da bindinta na kifi ta hango ganganjiki daga nesanta. tafiya tafarayi da bindinta na kifi harta isah gareshi. zaro ido tayi. tana Mai fadin BIL Adama kuma. Hade rai tayi hadida cewa toh meyasa zan ceceka tunda kuma ba tausayine dakuba nima bazan tausaya maka bah. Juyawa tayi da niyar tafiya saitaji wani kasala bazata iya tafiya tabarshi ba cikin wannan halin dayake. Hannuta tasa tafara Jan hannunshi. Harta Isa bakin teku. Danna Mai cikinshi tayi amma ko motsawa baiyiba. Karemai kallo tayi tace kyakyawa gsk. Amma Kai wane tsautsayine yakawoka teku. Bayan baka iya ruwa ba. Allah ya soka baka haduda sauran yan uwana ba da fata fata zasuyi da naman ka. Jijigashi ta shiga yi amma tsam bai ko motsa hannunshi bah. Fargaba da tsoro ne ya kamata gannin har yanzu bai tashi ba. Kodai ya mutune ta tambayi kanta. Cike da tausayawa ta Kalle shi Hadida cewa bazaka mutuba zan ceci rayuwarka Kaji. bakinta ta mannamai a lebensa. hadida fara sunbatan sa. wani yarr yarr jikinshi yayi. hannunsa ya motsa. da sauri tacire bakinta daga nashi. tana murmushi jindadi ya farfado. gudun karyaje ya ganta ya kasheta. yasa tafara waige waige. chan taga kwale kwale. yana nufo Inda suke. Daga shi tayi.ta lume cikin ruwa. Shikuma yadashi Sama da hannayen ta suna ganin shi suka yo inda suka ga ganganjikin shi. Tana ganin sunzo daf da su yasa ta saurin sakin sa tayi hade da saurin barin wajan. Dauka sa sukayi suka nufi hanyar gida. Basu zarce ko inaba sai hospital dashi. kuyi managed Dan Allah ALKALAMI 馃枈锔忦煐婏笍馃枈锔忦煐婏笍馃枈锔? baby Isha 馃尮馃尮 2/28/24, 22:01 - AISHA M.B (Baby isha) : 馃尮BISSMILLAHI RAHAMANI RAHIM 馃尮ALJANAR RUWA 馃鈥嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煂奝AGE3锔忊儯. 鉁╓RITTEN & DIRECTED BY BABY ISHA 馃枈锔忦煐婏笍""""""'"""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""" direct emergency haka karbe shi. Wata nurse ce ta futo hadida fadin doctor yace baza a fara yimai aikiba sai mahafin Mara lafiyan yayi signing. Cikin baccin rai abokin kabir. Wato Sadiq yace hakan mene baza ku fara mai aikiba bakusan yana cikin mawuyacin hali bane koh so kuke ya rasa a rayuwar sa ne eh. Nurse dintace. Umarnine daga nagaba damu Dan haka zaka iya zuwa kasamu doctor Aliyu . Inane office dinsa sadiq ya tambayeta cikin kwantar da murya. Channe ta yimai nuni da yatsa ta. Godiya ya mata. Daga bisani kuma yanufi hanyar office din doctor Aliyu. Murda handle din kofar yayi hadida shiga cikin office din. Dago Kai doctor Aliyu yayi ya Dora hakan sadiq. Mgn sadiq yafara kamar haka. naji sakon ka daga nurse. Gyara zama shi doctor Aliyu yayi hade da fadin eh dole sai mahaifin Mara lafiyan yayi signing tukunan zamu iya aikin mu. Hade fushin shi sadiq yayi hadida kwantar da murya ya fara fadin toh kumai aikin daga baya za'a yi signing. Amma ai kowama zai iya Mai singing tunda nina kawoshi Mai zai hana namai signing. Impossible doctor Aliyu yafada. Cikin baccin rai sadiq ya tashi. Kai malam bar ganin ina lalabaka kanemi yimin wulakanci. . Kasan waye Mai company fishes production na Abuja. Dariya Doctor Aliyu yayi hadida fadin meye hadina dawanan kofanin. Konawaye meye ma hadin Mara lafiya nan dawanan company. Cikin daga murya sadiq yace toh wawa. Mai company ne a gadon hospital dinka kwance shashasha. Cikin rawar jiki doctor Aliyu yace kana nufin Sir kabir. Oho kaika sani cewar sadiq Wlh indai wani Abu ya samu kabir toh ka tabbatar saina sa an kulle wannan hospital kajinin koh. Cikin rawar Jiki Doctor Aliyu yace da yardar ubangiji mah babu abunda zai same shi. Tsaki sadiq yaja yafuta daga cikin office din. Ba'a fi 5 minutes bah doctor Aliyu yafuto Hadida tara sauran likitocin. Suka shiga cikin inda haka Kai kabir emergency. Taimakon gaggawa suka shiga bashi. Tunda suka shiga karfe 5:30 sai wajan isha suka futo suna sharfe zufa. Ganin su yasa sadiq dake takai kawo. Ganinsu yasashi nufoh Inda suke tsatsaye. Ya jikin nashi Doctor Aliyu yace. Alhamdulillah munyi nasarar ceton ranshi harma yasamu bacci. Hamdallah sadiq yayi. Doctor Aliyu yace kaga zoben Damuka gani .karba sadiq yayi zaro ido sadiq yayi hade da fadin Ai wannan diamond 馃拲 ne. A nidai bansan kabir da wannan zoben bah. Amma bara ya tashi daga baccin saiya fadamun gidan uban Wanda yasamu wannan zoben. Daukar waya shi yayi domin ya fadawa mom halinda kabir yake ciki. """""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""" bangaren Amriya kuwa tana sakin kabir da gudu ta shige cikin kogon tekun hadida kwanciya tana Jan numfashi. Murza yatsar ta tayi domin taji saukin jirin dake daukanta taji wayam taga bah zoben a hannunta . Hankali ta ne yayi matukar tashi gannin ba zoben da tafi kauna a rayuwar ta. A yatsanta . Cikin tashin hankali tace na shiga uku ni Amriya ina zobe na yake. saida Amriya ta zagaye gaba daya tekun amma ba taga komai bah. Damm damm gaban amriya ya fadi. Hade da fadin kardai yana hannun waccan bil adaman. Yanzu taya zanganshi nakarbi zobena. Tabbas ya zama dole na nemoshi inkarbi zobe na. Toh a'ina zangan shi. Tunaninta ne yatafi wajan gumurzu. Chan cikin ruwan ta nufa hadida nutsewa ciki. Wajan wani halitta naga ta nufa . Shiba Dan ruwaba shiba Aljanin ruwaba. Tsugunawa tayi agabanshi hadida fadin. Gumurzu nazo na nemi wata Alfarmane. Cikin muryarshi mara dadin ji da amo yace. Nasani basaikin fadamunba, nasan meya kawoki. Kinzone domin a baki kafan mutane domin kije duniyarsu. Eh gumurzu inaso naje duniyan mutane domin nakarbo zobena na dawo. Dariya gumurzu yayi. Hade da fadin za'a baki kafa. tabbas halaka zata shiga tsakanin ki dashi wacce zaki sha bakar azaba amma zakiji dadi dagabaya . Cikin rashin fahimta tace ban fahimci abunda kafada bah gumurzu. Toh kisani zoben yana hannunshi . Amma saikin gyara zaman makaman ki. Sbd bazai taba rabuwa da zobenan a hannunshi bah ,zai kasance yana nuna miki tsangwama da tsantsan tsana. Amma daga baya soyayya Mai Karfi zai shiga tsakani. Kuma kisani yanada makiya wanda suke nuna Mai soyayya a fili, aciki zuciyansu kuma cin naman sa suke danye. Kana nufin soyayya zata shiga tsakanin Aljanar ruwa da bil adam. Haba gumurzu zobena fah zan karbo nadawo Mai zai kuma kawo mgn soyayya. Cike da baccin rai takarashe mgn. Gumurzu yace zakice nafada. Miki. Kije. Kuma inafatan kidawo lfy amma kisani inbabu wannan zoben a tare dake, bazaki iya dawowa duniyarki bah. Kabani kafar zanje kuma zandawo da zoben . Wani abunaga ya dauko. Kamar sarka. Mika mata yayi takarba. Kinga wannan Abu kamar sarka koh. Eh tace Hadida juyashi a hannunta. Toh ba sarka bane .wannan dakike ganinshi gadone daga wajan kakana . Dawanan abunda kike gani kakana yake zuwa duniya mutane. Kuma yana kunshe da tarin sihiri. inkika isah bakin teku kisa a goshinki. Zakiga kafan yan Adam a jikinki inkuma kinason kizama Aljanar ruwa toh zaki cireshine daga goshinki . Godiya tamai daga bisani tayi tafiyarta. """"""""""""'"""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""" bangaren sadiq kuwa number mom yayi dialling ringing biyu ta dauka. Sallama yayi daga bangaren mom ta amsa tare da fadin sadiq lafiya kuwa inata kiran abokinka amma inajin switch off. Meyake faru wane? . Nannauyan Ajiyan zuciya sadiq ya sauke yana Mai fadin. Mom kabir ne ba lafiya. Subha'anallahi mom tafada hadida Mike wa tsaye daga kan kujerar da take hade da fadin meya same shi eh ka fada mun mana. Ki kwantar da hankalin ki mom yaji sauki fah kawaidai wata yar karamar matsala haka samu. Grand ma dake zaune tanaji abunda sadiq yafada ta kwace wayar daga hannun mom. hade da karawa a kunnenta tace habu. badai abunda yasamu jikana ba daikoh. sadiq yace bansaniba banace kidaina Kirana abu ba. Kaniyarka habu nace kaniyarka. Sunan naka wani dadine dashi Daza'a fada da kyau. Toh haka nayi niyyar kiranka dashi. Shegen Yaro kawai. Mai kan agwaluma. Ke tsohuwa bawa mom wayar. Iyeee kaji yaronan toh gyatumarka ce tsohuwa amma baniba. Wlh habbu kada kasake kashigo hannuna dan inka sake ka shigo hannuna saina ma tsannane duka Wlh kajini koh.sadiq yace ai in kika hada jiki dani saidai a kwashi gawarki Wlh. da wannan kashi naki Wanda ya riga dayayi lakwass. Wato kashina ne yayi lakwass bah. Hawaye tafarayi hadida gogewa da bakin zaninta. Ba laifinka bane habu laifin gyatuminka ne. Zaka dawo ai zaka San ni kaciwa duduniya. Mom Da hankalinta baya tareda da ita ta karbe wayan yana so ya surfawa tsohuwa Bala'i yaji muryar mom Tana fadin yanzu dai ba abunda ya sameshi koh. Eh mom kawai dai wani da karamin ciwo yaji. Kinsan wannan aikin namu sai ha hankali in mutum baiyi da gsk bah zai iya rasa rayuwanshi. Mom tace yanzu zankira dad dinku inkira kowa na family mu tawo Lagos din. Noo mom you don't need to stress yourself. Insha Allah yana jin sauki. Gobe zamu bi flirt 鉁? mutawo. Kinji kawai adu'arki yake bukata. OK shikenen sadiq Allah yayi maka Albarka. Bara zan kira family kowa yadawo gida. OK yace daga bisani ya kashe wayar. tashi grandma tayi hadida cewa bani pam din aiban Gama shimai Albarka bah. Mom tabata amsa da ya kashe wayan. Oh kashe wayan yayi zai gamu danine. Yanzu ko awane hali Dan jikan nan nawa yake kuka ta fara yi kamar karamar yarinya. Ita mom mamaki grandma take bata sbd wani abun idan Tanayi Dan sheraka goma bazai iyayiba. kiran daddy mom tayi ta sanar mishi halinda dasu ke ciki. Daddy yace bazai samu daman dawowa gobe ba tunda yana kasar Spain amma cikin satin zai dawo. Kashe wayan mom tayi hadida kiran gabadaya family. Domin ta sanar dasu. Gaba daya bawan da hankali shi bai tashi ba jin abunda Mom tace. Suka ce insha Allah gobe zasu sauka a Abuja. """"""""""""""""""""""""""" Bangaren Amriya kuwa """""""""""""""""馃鈥嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔? .toh fans shin kabir zaiji zaisan Aljanar ruwa ce ta ceci ranshi kokuma ya, shin Amriya zatayi nasarar karbo zoben 馃拲 da tafi kauna ko kuma Aa. su waye kuma makiyan kabir wanda suke nuna soyayya a fili azuci kuma sun's gasashi da ranshi. 鉁ㄢ湪toh kubiyoni domin jin yanda zata kaya ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍 BABY ISHA 馃尯馃尯 2/28/24, 22:01 - AISHA M.B (Baby isha): 馃尮BISSMILLAHI RAHAMIN RAHIM馃尮 ALJANAR RUWA CE馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 4 WRITTEN & DIRECTED BY BABY ISHA馃枈锔忦煐婏笍 """""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""" Bangaren Amriya kuwa tana isah bakin taku tadau wannan abun sarkar hadeda dorawa a goshin ta chan naga abun ya shige goshinta. Gurnani ta fara yi hadida kwalla kara dayasa bakin hadari tasowa. Chan kuma naga wasu kyawawan fararen ?afafuwa masu kyau da daukan ido . ga baki ?aya jikin ta babu babu komai wanda za'ace itadin Ba mutum bace .saurin rufe idona nayi ganni babu tufafi ajikinta wato tana a tsirara. Kallon kafar Amriya tayi hadeda fadin gsk ......ka..fan yan ..adam akwai kyau sosai .ji fata..ta .....yanda ya ..ko..ma . Ni yanzu abu uku neke..son sa...mu . Yan..da zan ...iya tafi..ya na ...biyu a ina zanga wann...an ..bil adam.. , a ina ...ku..ma... zan... sa..mu tufa...fi .dammm gaban ta ya fadi . Saurin rufe bakin ta tayi gannin wani yare take yi daban wanda batasan ma wane yarene bah. Zaro ido tayi hade da fadin .ni... Nashi...ga uk.. Uku. Me..ye..sa.. Ba..na.. Iya.. Mgn. So..sai. ka..mar sau..ran bil.. Ad..am. Tashi tayi kan kafafun ta .rintse idonta tayi .hadeda daga shi tana taka kasa. Dimmm tafadi. Lumshe idonta tayi .sbd jin yanda kugun ta kemata zafi da radadi. Cikin dakewa ta kuma tashi takara ta kawa .faduwa ta kara yi . Saida Amriya tadau kusan hour daya tana abu daya, daganan kafar ta yayi kwari sosai. Tafiya ta fara yi batare da tasan ina take dosa bah. Wajan wani bishiya ta samu ta zauna hadeda yarfe zufan daketa keto mata.cikin muryan ta wande yake dauke da kikina tace. Ni yan zu in in ina zan zan sa mu Tufa Fin sa wa . Wani bakin mota ta hango . Batayi kasa a gwiwa ba ta nufi wannan motar . Wasu mata guda biyu na hango sai kuma namiji daya . Gaba kidaya tufafin jikinsu bana Arziki bane . Shisha nagani a hannun namijin wanda yazage sai romancing dinsu yake Amriya na zuwa wajan kofar motan ta tsaya hadida kare musu kallo tayi tana mamakin meyasa kuma wannan mutumin yake lashesu . Zaro ido tayi hadeda fadin . Koh ci.. ci.. cin Ye..ye ..ye su ..zai...yi. cikin zafin nama ta jawo mutumin daga cikin motar . Zaro ido mutumin yayi cikin fusata ya yajuya don yayiwa wanda yayi mai wannan cin fuskar. Chakk ya tsaya sakamon harba dayayi da amriya. A tsirara. Suma karuwan nasa ganni anjashi bazato ba tsanmani suka futo suna waige waige. Cikin zuciyan shikuwa yace . Kyakywar tsura, kyakywar budurwa, brown eyes , pink lips, ga hip, gashi har baya. Wow kalli boobs dinta masu kyau . Gsk yarinyar nan ta hadu iya haduwa . Irin matan danakeso nacisu kenen . Kinshigo hannu dole na dandanaki. Kwantar da muryan sa yayi hadeda fadin daga ina kike kyakyawa . Washe baki Amriya tayi hadeda fadin ni..ni..yar... Bata karasaba taji yace .kedin dama kina kikina . Cikin rashin fahimtar kalmar kikina tace . Ba..ban..sa.. San. Me..me..ka..ka..ceba. Daya daga cikin karuwan sa tace sugar boy whats going on here . Baby cant you see what my eyess sees. Wow gabadaya suka furta .. Sugar boy she look nice and pretty . We want her sugar boy munasonta mutafi da ita . Me kikeso sugar boy yatam bayeta kallon jikinta tayi . Ohh kinason kayan sawa. Saurin girgiza kai tayi . Ok zuby kidaukoh mata daya daga cikin kayan dana sayo maku keda mansy. Zuby tace ok . Wasu matsantsu kaya naga tadaukoh riga da wando pink. Mikawa amriya tayi karba amriya tayi hadeda jujuya rigar dan ita bata masan ya zata saba. Kisama mansy tafada a tsawace. Haba mansy kiyimata mgn a hankali mana . Tsaki mansy taja hadeda fadin kukuka sani bamusan mutum bah amma zamu wani dauketa mu tafida ita mybe mah she is not a human being kuja wowa mutum masifah cikin baccin rai zuby tace ok it fine ai bamuce dole saikin taimaketa bah . And let me remind you somthing that you dont know shi ne zata samar mana kudi dayawa wanda mubamuyi tsamaninshi bah daga gareta. Dariya mansy tayi ohh you really mean wannan mai kikinan ce zata samo mana costumers. Sugar boy yace .mansy what i think about you is like you are jeleous sbd tafiki komai . Look at her very well . Mybe daga chan kasar larabawa take hakayi kidnapp dinta and you know we need to rescue a life. Samata kayan zuby tayi .ba karamin kyau kayan sukayi wa amriya bah. Woww naji gabadayansu sun ambata so cute. Gsk kedin kyakyawace. Yauwa menene sunanki. Dago kanta amriya tayii tareda fadin AM..AM.RI..RIYA . Meeee amriya kuma gsk sunanan bai dace dake bah . Murmushi amriya tayi wanda yasa dimple dinta lotsawa . Ni zan tafi ku ku ma ina go..go..diya . Aa kada kitafi mu zamu rikeki cewar sugae boy . Aa ngd mah akwai in...in..da za ..zanine. rike hannunta sugar boy yayi noo baby kitsaya mutafi tare gidan mu . Cikin baccin rai tace bazani gidan naku bah shegu yan iska. Wato so kuke kumaidani irinku jakai . Koh. Zaro ido gadayansu sukayi . Suka hada baki wajan cewa dama kedin bamai kikina baceba kin iya mgn daidai. Murmushi amriya tayi tareda fsdin komai kukaga nayi toh da dalilin yinsa danayi wa kaina Alkawarin cewa bawanda zaisan ina iya mgn daidai. Nikaina abun yana bani mamaki idan naga ina iya mgn kaamr sauran mutane duniyan nan. Cikee da rashin fahimta sukace bamu gane abunda kike nufi bah . Toh kusani nidin ba mutum bace kamar yanda kukayu tsanmani. Kallon kallo suka shigayi tsakanin su lck daya naga gabaya suka kwashe da dariya . Zuby harda rikee ciki gsk this is fantastic . Sugar boy yayi mgn cikin dariya yace toh ke wane dabba ce . Kallonsu gabadaya tayi hade da fadin ba laifinku bane bah laifina ne dana tsaya don nafadamuku wacece ni. Tana kaiwanan tawuce tayi tafiyarta. Zuby tace sugar boy please inason yarinyar nan i need her . Dan Allah kada kabari ta kufuce mana Kee wlh zai iya yuwuwa da gsk take kuga tafiyata nan . Shigewa motan sugar boy yayi .a tare suma suka shiga . Cikin rawar jiki sugar boy yatada motar hadeda barin dajin. LAGOS HOSPITAL 馃彞 Bazaka mutu ba zan ceci rayuwarka kaji . Lebenta yaji cikin nashi. Firgit ya farka daga mafarkin dayake. Dafe kanshi yayi wanda yake mugun saramai. who is she .why did she save my life. Where is she tambayan dayashiga yiwa kanshi kenan . Kallaon jikinsa yayi yaga hannunshi sanye da drip .fusge drip din yayi tareda mikewa tsaye. yauwa doctor inason zan tafi dashi gobe sbd yanzu dare yayi. doctor Aliyu yace ba matsala idandai ya samu sauki zaka tafidashi. godiya sadiq yayiwa. doctor. mushiga mybe ma yanzu ya farka. Bude dakin daya ke ciki sukayi . Alhamdulillah naji sadiq ya furta. Wow . K.B you are awake ..kusada shi sadiq yanufah hadeda fadin ya jikin naka .hope yanzu ba abunda yake damunka. doctor Aliyu yace haba sadiq baka ga patient neba. kayi mgn a hankali .kuma kada kasashi yawan mgn . dariya sadiq yayi hade da fadin .doctor ai kobakace ba daman haka halinsa yake . tun fil azall baya son surutu . kaga idan kaga yana dariya ko yana zuba toh ka tabbabtar yana wajan mom ne da Aunty amarya. where is she sukaji yace. sadiq yace what are you saying . tana ina kabir yakara maimai tawa. Sadiq yace doctor shin bawani abu dai kukayiwa abokinaba. maimakon ya dunga murnan cewa yasamu sauki . ta wata ma yake .ok ohh to malam kabir .wacece kuma . Bakowa kabir yabashi amsa. Yamarasa meke damunshi. wato bazaka fadamun bah koh kabir harnakai wanda zaka boye wa abu. lallai toh kasani nasan komai. wato ashe yanda kake zakewa kana cewa kai lagos zaka dunga zuwa kwashan kifi ashe dama sbd kadunga soyewarka ne koh. Cikeda rashin fahimta kabir yace i dont get you sadiq. Ok zaka ce bakasan wannan zobenba sadiq yanuna zoben hannunshi. Oh my god sadiq it mine kabani . I knew it .toh fadamun wacece. Wafce zoben kabir yayi a hannun hadeda sanya zoben. Stawa da walkiya sukaji ta fado. dammm damm kirjin Amriya ya buga dafe kirjinta tayi wanda takeji kamar an zuba garwashi . waiyoo nashiga uku . tabbas yasaka wannan zoben yazanyi yanzu ta ina zan fara ne manshi. """""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""" Sadiq yace kaga dan baiwa wato sbd zoben soyayya ce shine hakayi walkiya. Don a nuna mana asalin kauna. Yanzudai ba wannan bah katashi kaje kayi sallah kaci abincin da hkaa siyoma saika sha magani. Ok yace . tareda mikewa ya nufi toilet . Washe gari jirgin su kabir ya sauka a abuja. mototcine ajere wajan goma sha. da alama family gudane . dan gabadaya su suna kama da juna. Grandma dake tauna goro tace wai haryanzu wa ennan yaran basu iso bane . Sun tsaya suna shiririta. Fatima dake gefen grandma tace . Ai sai jirgin yayi sauri tukun zasu iso da wuri . Toh sucewa direban jirgin yayi sauri mana haba nina gaji fah. gashi rana sai dukan bayana yake. Ihuuu fatima ta kwallah gasunan . Mom . Da gudunta taje gurinsu tareda rungumesu welcome bros. Murmushi kabir yasakar mata . Tareda fadin waike bakisan kingirma bane . Suma salma, khadija,Aisha, gabadaya sukayo kansu. Oyooyo brothers. We missed you guys so much bros. kai kusakeni muje gida. Kowa yayi murnan ganni kabir cikin koshin lfy ba kamar ma grandma bakinta har kunne. Hada ido sadiq yayi da grandma. Harara ya galla mata . Oh ni kakewa harara. Dannan. Ba laifinka bane laifin habibune .shine ya doraka daka dunga yimin rashin kunya. Zanyi mgn kane badai kundawo ba hmmm. Zaka sani. Shashasha da hakori uwa na AKUYA mai gatso dariya gabayansu sukayi. sadiq yace ke kuma fah kunne uwana zomo. ni kake cewa kunne uwana zomo. baramuje gida SALMA zaki aramin wannan rigan naki yayake dasunama, yauwa biri da wando .yau za'ayi yaki agidan muhammad muwuce dai gida tukunan sai kiyi zuba bakin mugani. toh grandma tace . Kabir gabadaya hankalinshi yana kan wannan zoben tareda fadin I LOVE YOU. grandma tace kaji yaron kirki duda banajin turanci amma nasan kalmar i lobu yu. toh kasani nibana sanka nafi karfinka kaji mai kan giginya kawai. Tsaki kabir yaja . Tareda fadin wlh zama da tsofafima wlh wani aikine . Nonse. Bai karasaba yaji grandma tace. kaga tsohuwar chan tanuna mom . kaganta dai koh toh itace tsohuwa amma bani bah Wlh kabiru kafuta idona kaji nafada mah. ya isa haka grandma mu wuce gida kinji. suna isah gida kowa ya zazzauna a falo. kabir yace mom ina dad . sorry yana spain amma cikin satin nan zai dawo. ok. yauwa uncle habib ya fada wlh kun tayar mana da hankali jiyan nan. bakamar grandma. Grandma tace toh taya hankalina bazai tashiba sbd jikanane ai. In badan ma ya samu nazauna cikin dareba inatamai aduoin da mahaifin wanda ya Aifi kakana. Yakeyi bah ai da tunan ya jima da shekewa. Amma wai yau nida na ceceshi din yake wa rashin kunya. Mom tace ayi hakuri grandma kiyi shuru muji abunda ya faru. Bazan badin , nace bazan yi shirun bah , Allah yabuden bakin mgn kice nayi shiru nakidin. Inkinga nayi shiru ha nan to kwado a kasamun a bakin. Jahirar yarinya kawai. Kallonsu fatima uncle habib yayi tareda fadin gabadayanku kutashi kuje sama yanzunan. Mikewa gabadayansu sukayi .suka nufi part dinsu. dan Allah kowa ya maida hankalinshi nan wajan . kabir munason kafadamana abunda yafaru dakai . tattaro nutsuwansa KABIR yayi tareda fadin . i reach lagos safely . I didnt hesitate . Grandma tace dakata hasiter din me nace hasiter din me . Kusan cewa wlh kuna shiga hakkina .kunsani ban iya turancinan bah shine kukeyi domin kudunga muna furcina toh ta Allah ba takuba. Wai shin turancinan gadon gidan nan ne daza ace sai anyi . Shin yaren ubankane koh yaren uwarka iyeee fadamin. Toh wlh kusani cewa ina sane da duk abinda kuke min agidanan wlh . Yara sbd lalacewa sun manta da yaran garinsu. Suna nawani kasar. Toh ni bazan lamintabah. Tsaki kabir yaja tareda fadin uban wanine yace kada kije boko . Ubanka ne ai ya hanani zuwa .koh kuma nace ubanka bai bani kudin dazan sakaina naje bokon bah. Karimatu kina kallo danki yana watsamin bakar mgn .kinyiwanai luff koh. Ai dama nasan bakin ku daya dashi. Hawaye tafarayi kamar yarinya .ni wlh hana cutata a gidannan ni kawai mutuwa zanyi . Ta tashi tsaye hakuri duka shiga bata . Sadiq yace ku barta mana ta sheke saime . Ni wlh bantaba ganni tsohuwa datakai wannan shekarun a rayebah. toh ta ALLAH bataka bah kaji shegen yaro da hanci uwana karas. Wato Allah, Allah, kake in sheka ka kwashi kayana kayiwa matar dazaka aura lefekoh toh bazan mutu dinba har sai lck na yayi . Jahili kawai. zama tayi tareda fadin oyaa fara mgn . meyafaru . a jiya. tundaga abunda yafaru har karshe ya zaiyane musu. tusa mai mugun kara grandma shiga sakarwa tasaki jikake buuuuttttt , puuuttt tusss. Bull shit kabir yafada hadida toshe hancin shi . Gabadaya hancin suka toshe . Kajisu wai tusana zasu rufewa hanci. In fada muku toh duk wanda yashaki tusana mai ya dunga Albarka kenen. kallon sadiq tayi tareda fadin kajishi .kaida tusan kama in kayishi yanda kasan mushen Alade ne ya mutu. Waini za'a toshe wa hanci. Kuku sani shegun yara kungani nayi dakina kucigaba da shakar Albarkar tusana . Cikin ranta kuwa tace Kam bala'i Aljanar ruwa chab baranayi gabass kafin nima a hada dani.. hajiyan zuciya kowa ya sauke mom tace koh zaka bar wannan bussiness dinne ka yi wani son . what mom what are you saying .wannan Aikin shine mafarkina fah kuma gashi mafsrkina ya tabbata kuma kice nabarshi. Ok kowa yatashi yaje part dinsa . Mikewa tsaye kowa yayi . Kabir da sadiq kuwa direct part dinsu suka nufah. Kwanciya kabir yayi akan makeken gadon sa tareda murza zoben hannunsa yace duk inda kike zuciyata saita namoki. """"""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""" 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? .MANAGE PAGE. BANA NA KUDI KARFAFAMIN GWIWA DAKUMA SANYAWAR ALBARKACIN BAKINKU MA YA FIMUN KUDI LOVE YOU ALL ALKALAMIN馃枈锔忦煐婏笍 馃尮BABY ISHA馃尮 2/28/24, 22:02 - AISHA M.B (Baby isha): 馃尮BISSMILLAHI RAHAMIN RAHIM馃尮 ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 5锔忊儯 WRITTEN & DIRECTED馃枈锔忦煐婏笍 BY BABY ISHA鉁ㄢ湪 ************************************************** Tafiya Amriya take batareda tasan ina take dosawa bah chan wajan bakin titi tanufah hade da dan daddarawa dan gabadaya batajin dadi ni Amriya jinake kawai nakoma duniyata gabadaya banajin dadin wannan duniyan mutanen . Dole. Na nemo wannan bil adaman nakuma karbo zabena. Motace kirar benz takunnoh kai titin da Amriya take. Mom please lets go back to abuja i just dislike this lagos it very noisy. Haba khaleed be patient mana kasan ance ma hakurci mawadaci. 1 months dinda zamuyi kamar gobene. And kasan mahaifinka will not tolerate it . And so khaleed yafada wanda baidamu da lfy mu ba . Ina ruwan mu dashi , shi kawai komai nashi kudi yamanta da gudan jininsa . Mybe mah kishiyarki tamai asiri . Shut that your dirty mouth up. Banason kakara fadan kalamai marasa dadi hakan kishiyata you get me right koh khaleed. Mami ok am sorry amma ni gsk bazan kara zuwa gidan wannan dattijonan bah . Haba khaleed mahaifinka ne fah kake kiransa with such name. Ok naji mami na hakura zan zauna na 1 month din amma ni nasan wlh a takure zanyi wannan 1 month din .ni Banason zama da wannan dattijon wlh . Just concentrate hakan tukin da kake khaleed . Amriya tace barana cigaba da tafiya koda awane duniya kake bazan gajida nemonka bah. Kiiiiiiiiiiii motar su khaleed yaja burki sakamakon bige amriya daya kusanyi . Salati mami tashigayi. Damm gaban Amriya yafadi meyake faruwa dani haka meyesa tunda nafuto duniyan mutanen nan ban hadudaa nasara bah . Kodai banda nasarane a rayuwata. Cikeda baccin rai khaleed ya futo hade da fadin eh you lower class bitch have you gone mad . Bakida hank..... Bai karasa bah mami takatse shi da cewa. Khaleed whats is wrong with your brain . Are you normal . Maimakon kabata hakuri shine zaka zage kaita zaginta. Kusada Amriya mami tanufah damm gaban mami yafadi tarasa mai yasa zuciyanta bugawa lck daya cikin zuciyant Tace wannan kuwa ba Aljanar bace ba kuwa gsk wannan kyau yayi yawa. . Hade da fadin yarinya kiyi hakuri kinji yaron nawa ne akwai zafin zuciya Wani hawaye Amriya taji yazo mata saurin sharewa tayi hade da fadin ba..ba..ko..mai.. Mami tace kedin mai kikina ce . Girgiza mata kai kawai Amriya tayi . Mami tace kedin daga wane kasa kike ina nufin wane country kika zo dan bakiyi zubin nigeria bah. Ni..ni..ma.. Ban..ban..sa..ni..bah.. Cewar Amriya Mami please lets go inaga ma turota akayi dan ta cutar da mu sotake kawai ta rudamu da wannan kyaun nata Mami kallifah shigarta kina gani ma kinsan karuwar titi ce wlh Cikeda baccin rai mami ta dakamai tsawa tareda fadin khaleed banason nakarajin muryarka hanan wajan. But mami . Ohh sbd ka rainani am talking you are talking . Am sorry mami that will not repeat it self again. Better mami tafada. Kallon ta tamaida kan Amriya wacce tayi zuru zuru tana nazarin yanda zata koya wa khaleed hankali. kince bakisanibah toh mu taya zamu iya taimakanki mami ta tambayeta. ku..tai..ma..ke..ni.. ku..ta..fi..da..ni.. ka.ka.fun.. na..tu..tu..na ..da..da..ga ga..ina..na..na..ke. of course zamu taimakeki da yardar ubangiji . Kinji tawo mutafi gidan mu nanan dama zuwa mukayi muzauna da mahaifin yayanki nawata 1 . Kinga yanada kanne mah saiku dunga zama tare koh. Girgiza kai kawai amriya tayi. Rikee hannunta mami tayi hade da kaita gaban motan motar ta,zaunan da ita . Khaleed maza tuka motar . cike da rashin jindadin abunda mami tayi yatada motan. Hadida nufah layinsu banana island . Wani makeken gida naga yanufah da motan gate man naga ya wangale musu gate din gidan. Wow nace gsk gidan ya hadu iya haduwa. Wajan parking space ya nufah .tareda kashe motar. futa yayi koh jiran mami baiyibah yanufi cikin gidan direct Mami tace khaleed kenen sarkin zuciya. Taso kinji yata . Futowa Amriya tayi. Yauwa namanta bantam bayi sunanki bah. Fadamin meye sunanki. Amriya tarasa wane suna zatacewa mami . Wani suna kawai taji ya fado mata a ranta sunan datake yawan ji acikin mafarkinta.zata fada saita tsinci kanta dacewa su..su..na..na.. (AMRIYA"鉁?) Wow nice name, AMRIYA welcome to our home. Tawo mushiga daga ciki . Kama hannunta mami tayi suka nufah . Cikin gidan. bangaren KABIR kuwa Lbr abunda yafaru ya dunga fada wa sadiq . sadiq in banda dariya ba abunda yakeyi. yace gsk yane KABIR kafada a kogon soyayya kenen . Yanzu toh a ina zaka samota. Zankoma lagos kabir yabashi amsa . What impossible kasan mom da dad bazasu yarda bah . Just let it go . Zaka samima wacce tafita. a ina , eh fadamin , a ina zan iya samin irinta duda bansan ya kamannin ta yake bah amma zuciyata yana tareda ita yana wagen ta . sadiq yace ga NADIRAH gata kyakyawa kuma tanason ka kawai ka karbi soyayyanta. Koh batayi bah. Tsaki KABIR yaja tareda fadin amma fah ka cuceni sadiq karasa wacce zaka hada ni da ita sai nadirah . Aikoh da mata zasu kare a duniyan nan bazan so Nadirah bah wlh. toh mene aibunta. sadiq banason wani mgn .a manta kawai. banason . mah naji sunanta inda nake please wayanshi yadauka tareda fadin let me call khaleed to know whats is going on. In my company Bangaren Amriya. Mami nashigar da ita ciki gidan. Su nadirah suka tawo a guje suna oyoyo mami. Chak suka tsaya ganin yar larabawa tareda mami. Kalisat tace mom a ina kika samo wannan yar larabawa dinan oh let me introduce her to you ga Amriya itace sabuwar kawarku dan haka inason kudauketa amatsayin kawa dakuma yar uwa kunjini koh . Amriya ga sabonbin yan uwanki ga kalisat , nadirah , ummi. cikin muryan kikina tace sa..sa..nu.nu..ku. what meeeee gabadayansu suka furta .dama mai kikina ce. kar banason iskanci fah dan takasance mai kikina sai hakace kuyi mamaki. ita ta dorawa kantane koh Allah ne ya doramata .kuban amsa mana . hada baki sukayi wajan fadin Aa. ummi ce taje dab da wajan Da Amriya ke tsaya hade da fadin .Amriya. kinsan me tawo muje a dakina zakidunga xama gsk kedin kyakyawace. Nadirah tace tabdijan kin isah mah wlh saidai a dakina .kalisat mah tace . tunda nice karama toh awaje na zata zauna. Itako mami tuni tashige dakinta Toh baku isah bah .cewar ummi. Hannunta ummi ta rikee tareda nufah dakinta . Itama nadirah taja. Dayan hannun Amriya. Kokawa sukashigayi tsakanin su uku . Daya naja , dayana cewa a dakinta zata zauna. Amriya dataji bazata iyaba tace. ku..ku..sa..ke..ni. khaleed dake saukowa yana waya da Kabir .yaji kokawan su. daka musu tsawa yayi. tareda fadin bakuda hankaline . Yanzu kafun na irga uku ku bace mun daga gani. cikeda zumudi suka ja hannun Amriya suka nufi part dinsu da ita Nadirah da kalisat kuwa gaba daya ca sukayi bazasu rabuba ko ina tare zasu kasance saidai in baccine zai rabasu. Murmushi kawai Amriya ta iyayi dan ita basune a gabanta bah kawai wannan bil adaman takeson tagani. Saida suka zubo abinci suka ci. Tareda nuna mata bandaki. Shiga bandakin Amriya tayi. Zaro ido tayi ganin battrub na wanka cike da ruwa aciki. tace laa ashe akwai karamin tekun hanan shikenen ma na huta daman ni wannan duniyan mutanen ya iskansu ba ya mun dadi inason na danji dadin nashiga ruwa. saurin rufe bakinta tayi tareda fadin badai sunji nidin na iya mgn daidai bah. rufe kofar tayi tayi saurin shigewa cikin ruwa hatake naga kyakyawan bindin ta ya futa yana wutsil wutsil. washe gari da asuba mami ta tashe su domin suyi sallah . Tashi sukayi tareda dauro Alwalah. ummi tace nadirah kitashi Amriya tayi sallah. daff da Amriya taje tareda tashinta farkawa amriya. ummi tace kitashi kiyi Alwalah saimu yi sallah. Amriya tace. Ni..ni..ba..san..mene..ne.. Shi..bah. Kallon mamaki gaba daya suka bita dashi. Nadirah tace kina nufin bakisan meye sallah bah amriya tabata amsa da eh . cike da tausayinta kalisat tace nadirah kinsan mami tace mana tayi loosing memory dinta. Shiyasa inaga ta manta da shi. Hakane nadirah tafada. Ummi tace aikoh insha Allah saita tuna kuma zamu koya mata harsai inda karfinmu yakare. kishiga kiyi toh Alwalan. Amriya tace Ba..ban..iya..ba. ok kalisat tace mushiga in koya miki. Rasssss gaban Amriya Yabada. Cikin zuciyanta tace. Nashiga uku. Taya zan bari ruwa ya tabani asalin kamanina yafutoh. Bazai yuwuba. dafa ta kalisat tayi .firgit ta farka daga duniyan tunanin data shiga. saida kalisat ta nuna mata yanda zatayi Alwalah. kafunan tafuta tabawa Amriya guri. kamar yanda taga Kalisat tayi haka itama tayi amma saida tazama Aljanar ruwa馃鈥嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔? har ta gama. Amriya bata futoba saida tabari jikinta ya bushe ta dawo mutum normal tukunan tafuto. nan mah wajan sallah saida su nadirah suka sha wahala sosai . kafun ta iyayi yanda taga sunayi. Amriya Kuwa saita tsinci kanta da dunga yin sallah .kwarai .Adinin ya matukar burgeta sosai. Bayan gari ya washe mami tabasu kudi. Suyi ma Amriya siyayan kaya masu kyau da tsada. Haka kuwa hakayi .kaya masu kyau da haduwa suka sisiyo mata. Bayan sun dawo gida agajiye. Nadirah tanufi part dinta domin tayi wanka tayi sallah. Amriya ta lura da yanayin Nadirah gaba daya yau bata wani saki fuska bah kamar daren jiya hakan yasa ta bita dakinta domin tasan meke damunta. shiga dakin da taga nadirah tashiga tayi . Dago kai Nadirah tayi. Saurin share hawenta nadirah tayi tareda,fadin Amriya kece karaso mana. karasowa inda nadirah take Amriya tayi. tace Na..na..di..dira. me..ya..fa..fa..ru..ki..ki.ke ku..ka.. nannauyan ajiyan zuciya nadirah tasake hade da fadin .. Matso kiki kiji. Zama tayi tana mai fuskantar. Nadirah. Kinsan mee Amriya. Akwai wani Abokin yayana wanda nake matukar sonsa. Sosai. Amma yana matukar bawa zuciyata wahala. Koh kallo ban isheshi bah. Haka zan zauna nayita tunanin sa amma shi koh ajikinsa nafadawa yaya khaleed amma yacedani nacire soyayyasa tunda ba dole hake soba. Amriya tace . Toh..toh .. Ki..ha..ku..ra..da..shi. murmushi nadirah tayi tareda fadin na kwatanta hakan amma nakasa . Narasa yazanyi gashi bawanda ya fuskance. Rikee kafadar Amriya nadirah tayi tareda da fadin Amriya wlh ina son sir kabir wlh .ina matukar sonsa . Jinake da zanga shi da wata toh na tabbatar cewa numfashina tabbas daga ranar zai daina harbawa. Ajiyan zuciya Amriya ta sauke tareda fadin . Ak..wai ma..fu..ta. Nadira tace wane mafuta . Cike da nazari Amriya tace mu..ko..ma gidan..su sai...na san abun..da zan..yi. na.. Samar...mi..ki .da.. So..so..ya..yar..ki .. Aci..kin..zu..ci..yan..shi. cikeda farin ciki nadirah tace da gsk kike .yar uwa. Girgiza mata kai kawai Amriya. Tayi. Cikeda zumudi nadirah tace barana nuna miki photon shi. Dauko wayan ta nadirah tayi tashiga gallery Tareda nemo photon KABIR. Yauwa gashinan mikawa Amriya wayan nadirah tayi. Karba wayan amriya tayi dammm, damm, Kirjin Amriya yabada. YANZU HAKA TSOMA WASAN鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪 馃鈥嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔? 馃寠馃寠馃寠馃寠馃寠馃寠馃寠馃寠馃尮馃尮馃尮馃尮馃尮馃尮馃尮 ALKALAMIN馃枈锔忦煐婏笍鉁? BABY ISHA馃尯馃尯 2/28/24, 22:04 - AISHA M.B (Baby isha): 馃尮BISSMILLAHI RAHAMI RAHIM馃尮 ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 6锔忊儯 WRITTEN & DIRECTED馃枈锔忦煐婏笍 BY BABY ISHA鉁? ******芦*******芦*********芦******芦*******芦*********芦 Rass gaban Amriya ya fadi sakamakon ganin photon wanda take nema. Cilama nadirah wayan Amriya tayi tareda dafe kanta wanda yake mugun saramata. Kallon mamaki nadirah ta bitada dashi .tareda, fadin shin kinsan sane naga kamar hankalinki ya tashi. Saurin dago kanta Amriya tayi, daniya fada mata cewa eh tasanshi kamar ta tuna wani abu saikuma tace Aa bansan..shi..bah Ajiyan zuciya nadirah ta sakauke . Kallon gashin Amriya nadirah tayi tareda fadin gsk kinada gashi mai tsayi, ga brown eyes, pink lips .kinsame .wlh kedin matukar kyakyawace. Ina tsoron kar idan munje gidan su yaya kabir ya kware miki. Murmushi Amriya,cikin zuciyanta kuwa tace ina kika taba jin soyayya tsakanin Aljanar ruwa馃鈥嶁檧锔? dakuma bil Adam馃さ Tabbas dole sainaje inda kake na karbo abuna inba haka bah zan iya rasa rayuwa na kamar yanda gumurzu yafadamin . Zan sha wahalhalu wajan sa amma dole na dake nazama mai juriya. Dafa ta nadirah tayi .firgit ta farka daga duniyan tunanin datake. Wayan Nadirah naji yafara ruri na Alamamun kiranta hake. Daukan wayan wayan tayi Hakan screen dinkuwa naga hansa friend forever wattsapp video call . Murmushi nadirah tayi tareda daga wayan . Hello, salma tace kawalli kinji dadin lagos kinki dawowa koh . aisha, tace wai ina kalisat ne dan itace kawata. Dariya Nadirah tayi tareda fadin toh da nace kedin kawata ce . Fateema dake kallonsu koh em bataceba . Idonta ne suka sauka hakan Amriya wacce tayi zuru zuru tana kallon su. Cikin rawar murya fateema tace Nadirah wacce yar indian ce hka kuka samo. Suma su salma sai a lck suka lurada Amriya. Kallon Amriya nadirah tayi. Oh wai Amriy Kuke nufi. Aisha tace Amriya kuma wannan wane sunane haka. Nadirah Tace Mami ce takawota jiya . Yar kawar mami ce tabarma mami ita kyauta. Wow gaba dayan su suka hada baki wajan fadin gsk she is so cute and pretty. Nadirah tace damma baku ganta ba ne real . Nifah bana gajiya da kallonta. Jiya mah koh bacci banyibah sai kallonta nake ina inama nice mai kyau haka . Chab aida sai na dunga sa nikaff gudun kar yan bakin ciki su watsamin ACID. Dariya gabadaya sukayi .. Fateema tace dan Allah kice wa mami in zaku dawo kudawo da itah . Nadirah tace yess of course. Kee Ai gani nake in nayi 1 hour bangantaba saina yi zazzabi. Yauwa Amriya kiyiwa kawayene mgn. Fateema tace sannunki Amriya. Waving din hannunta Amriya tayi tace sa..sa..nu..nu..ku. Zaro ido gabadaya sukayi tareda fadin dama tana kikina . Nadirah tace wlh kada kubari mami tajiku inba haka bah zamu sha fada tace mudainah kiranta da mai kikina . Kikina daga Allah ne . Ajiyan zuciya suka sauke tareda fadin .ni sunana fateema. Salma tace nima sunana Salma .. aisha tace nikuma sunana Aisha humairah. Dafatan muma zaki kaunace mu kamar yanda suma kika kaunace su. Murmushi Amriya tayi wanda yakara wa fuskanta kyau . tace eh zan .... kau..na..ce ..ku.. yesss Allah na godema fateema tafada....... Toh shikenan sai anjima nadirah tafada . Salma tace toh shikenen Amma toh yaushe zaku dawo .Nadirah tace saina tambayi mami tukunan Ok byeeee... Ki ce ina gaishe da ummi da Kalisat. ok nadirah tace tareda katse,wayan. bangarensu su fateema kuwa salma na katse,wayan . Aisha,tace fateema bakiga AMRIYA Da Yaya KABIR sunyi matukar dacewa bah. Fateema Tace kuma fah hakane .Amma ai kinsan duk kyan macecbata taba burge yaya kabir. Salma tace karya yake bai ganta bah tukunan wlh na tabbata yana ganinta ko a,mafarkine saiya sota .wazai ga wannan kyau yaki kyasawa. Dariya suka kwashe dashi. Aisha tace dole ma saimun hadasu soyayya. """""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""" Kabir nagani zaune hakan makeken kujeran shi ciki office dinshi chan gefe kuma naga wani mutumi zaune kafa daya hakan daya mgn naga yafarayi kamar haka KABIR wannan company naka inason ya hada hannun jari dana wa company . Na yarda share dina zan baka 50% Akwai chemicals dinda zansa a samun acikin fishes din wanda zai kumburasu sosai amma zai cutar da mutane da yawa. ni bada mu wana bane idan ya cutarda mutane amma kawai burina shine ka yarda mu hada hannu dakai . zaka samu kudi fiye da yanda kake samu da. hade rai kabir yayi .idonsa yayi jajur yakoma ciki. kabir yace first sauke kafarka daga kan kujerana. Alhj usman yace what did you mean . cikeda baccin rai kabir ya daka mai tsawa .tareda fadin kai hamago nace ka sauke kafarka daka kan kujerana this is my office not yourse this id my company duk abunda nace shi hakeyi dan haka maza sauke that your dirty legs. saurin saukewa Alhj usman yayi. gyara zaman suit dinshi Kabir yayi .tareda fadin . Alhj usman yanda na fahimta kanason ka hada hannun jari da company na . mu dunga yin bakar Arkalla. Koh. Answer mee. alhj usman yace yess . Mgn danake fadama zaikai over 5 billion nairah. Keep that your dirty mounth shut. What Are you saying .yanzu sbd just common 5 billion nairah kake son ka Hallakar da mutane. How much is 5 billion kasan nawane a net worth dina . Kai 5 billion yadama amma baniba. koyanzu inkanason inbaka kyautan 10 billion ma zan baka. Rubbish . Ni ina aikina ciki gsk da Amana ne . Nayi wa kaina Alkawarin bazan,taba cutar da dabba ba bale kuma dan Adam. Waiku meyasa bakuda imani ne kadauka a duniyanan zamu dauwama ne dole saikoh wa ya mutu . kuma kada ka manta akwai hisabi ranar tashin Alkiyama. cikeda baccin rai Alhj usman yace dakata kabir banadon kafadamin mgn . Bakasan wayeni bah bakasan mezan iyayibah. kabir yace bansan waye kai bah kuma baka isah kayi mun komai bah. Dan haka get out of my office . Koh kuma nakira maka gourds. Suyi maka jan kayan wanki. Alhj usman yace kana nufin baza ka hada hannu danibah Cikin fusata kabir yace bazan bah .dan bazan ci haram bah .koda banida komai nayiwa kaina Alkwarin bazan ci hakkin wani bah kuma bazan ci harambah. Koda banida komai a company in Allah yasama company nah Albarka iyashi kawai ya wadaceni. leave now, oh else kasan sauran. cikeda baccin rai Alhj usman ya dau document dinshi hadida fucewa daga cikin office din. useless human being kabir jiyakae kamar zuciyansa zata fado. sbd baccin rai. murza zoben hannun shi yayi hatake yaji wani sanyi da nutsuwa ya ziyarceshi NADIRAHna katse wayan ta sauke nannauyan Ajiyan zuciya . Amriya tace,.mee...nee..ne. hadi..tsa..kani.. Ku .da..su.. murmushi nadirah tayi tareda fadin kinason in fada miki halakar dake tsakanin mu. girgiza kai Amriya tayi. Gyara zaman ta nadirah tayi .tafara mgn kamar haka. ALhj Yunusa yusuf shine Asalin mahafin dad dinsu yaya kabir shidin babban dan kasuwane gabadaya duniya bawanda baisan shibah . matarsa daya wato grandma wacce taci suna halima . grandma takasance bahaushiya yar kauyen kano. Wani bussinees ne yakai Alhj yunusa kano a nan ya haduda grandma . Inda sukayi Auren soyayya Bayan shekara daya grandma ta haifi Alhj muhammad wato mahaifin yaya Kabir fateema dakuma salma Farin ciki tsakanin wannan ma auratan ba'a mgn . Daganan takuma haifoh santalelen data wanda ya ci suna habib. wato mahaifinsu yaya sadiq, Aisha, daku kuma khadija. Bayan wasu shekarun kuma takara haifoh mami wacce tacisuna maryam. daganan kuma haihuwa ya tsaya mata. haka yan uwanan suka girma cikeda kaunar junansu . Har mami takai minzalin aure haka aurarda ita wa abban mu. Mami tunda ta Auri abban mu bata taba farinciki koda na second dayane. Abban mu shi kudi ya fiyemasa komai a rayuwa. Bai san koh ya muke ci muke sha ba . Baya kulada mu .amriya yanda kike ganina nan bansan meye dadin ubaba . Lck daya mami taji lbrn yakara Aure a kasar dayaje saiyarda gold abban mu yakeyi . Hakan yasa jini mami yakara hawa. mahaifin su yaya kabir shi ya nuna mana soyayya tamkar shi ya haifemu. Barana cigabada baki lbrn Rana tsaka sukaji lbr mahaifinsu wato yunusa ya rasu bisa Asarin mota daya samu. mutuwarsa ba karamar tayar musu da hankali yayiba. har hakayi mai sutura haka kaishi gidansa na gsk. Kuka kam grandma tashashi harta godema Allah. Wannan kenen dad dinsu kabir yayi degree dinsa lfy ya futo da,sakamako mai kyau. Inda yafara . Aikinsa shima bussiness yakeso kamar dai mahaifinsu Uncle habibu kuma doctor yakaranta yanzu yanada asibitin kanshi. bana government bah. uncle muhammad ya auri first wife dinshine a kasar malesia lck da yaje karantar wani course . Wato fateema. Da kyar iyayen fateema suka yarda da auren ta da dad dinsu kabir sbd a ganinsu bazasu iya bawa bakar fata yarsubah . saida mahaifin fateema ya yarda tukunan haka daura aurenta da dad. shima uncle habib yasamu matarsa kyakyawa mai suna hajara. auren dad da firt wife dinshi fateema shekara uku amma bata taba batan Al'ada bah bare a sa ran tadau ciki. hakan ya matukar tayarwa grandma rai .hakankali. dad dinsu kabir bashida niyar kara aure . Grandma tasashi agaba dole saiya karowa fateema kishiya. bayanda ya iya haka ya Auri mom wacce taci suna karima kanwar abokin dad wato Sulaiman . Bayan shekara kawai Haka ga ciki tareda fateema murna wajan dad ba'a mgn . Gabadaya ya maida kulawansa da komai nasa wajan fateema. Itama a lck mom tanada cikin yaya kabir Hana haka har cikin yakai munzalin,haihuwa. Hanan ta haifi danta , daga nan tace ga garinkunan . Koh yaron su dad basu gani bah shima yabita. Allahu Akbar. Wannan rashin da dad yayi yasa B.P yakamshi. hana haka itama mom ta haifi danta kyakyawan son kowa. kin wanda yarasa wato yaya kabir. Bayan wata biyar da haihuwan yaya kabir. Itama matar uncle habib ta haifin danta kyakyawa,sadiq. Bayan shekara daya .mami itama ta haifi yaya khaleed. Dad dakuma Dad dinsu Aunty Amarya wajan bussiness dinsu daya. Sbd yardar da yadorawa dad Hakan yasa yabawa Dad Yarshi wato zainab wacce muke kiranta da Aunty Amarya. Aunty Amarya itama tanada kanwa Mai suna Hafsat. Wacce takwarai a harkar bariki . Karuwancin datakeyi ne yasa mahaifinta ya koreta daga gidanshi. Bayan shekara daya da Aure Aunty Amarya ne ta haifi yaranta yan uku .amma basua kama. ABDUL, ADEEF, AMAR. haka rayuwa tacigaba . Tundaga nan bawanda yakara haihuwa acikinsu bayan shekaru 8. Mom takuma haifoh yarta fateema .mai binta kuma Salma. Mami ma ta haifeni nadirah sai kalisat saikuma last ummi. hajara ma at the same time kamar sunyi shawara a tsakaninsu dasu mom ta haifi Aisha saikuma khadija. Mami dina da mom dinsu yaya kabir da mummy dinsu yaya sadiq gabadaya kawayene. daga nan haihuwa yatsayawa ko wacce acikinsu. Yaya kabir, yaya sadiq , dakuma yaya khaleed sun taso cikeda kaunar junansu. . Mafarkin yaya kabir shine kawai ya bude company saida kifi. hk yasa yayi karatun AGRICULTURAL FISHERY PRODUCTION dinshi a massacusett univesity na U.S suma su yaya khaleed da yaya sadiq casukayi suma fishery zasu karanta hakan yasa tare gabadaya suka futo .inda yaya kabir yafuto da,sakamako mai kyau ya bude company nashi na kanshi .suma yaya khaleed suka fara aiki a karkashin sa .amma yaya kabir baya taba bambantasu koyanuna musu cewa wannan company nashine . Komai taresukeyi bacci abinci komai mah tare .bandakine kawai,zansan batare suke shiga bah. Tun ina yarinyar nake matukar son yaya kabir sakamakon duk inda zaije saiya jedani . Lck dana baiyana masa soyayya ta tunda garanar ya tsaneni koh inuwa ta bayason gani. Hka bakaramin tayar min da hankalin yayi bah . Harnakasa daurewa nafada wa yaya khaleed .shiko yacemin na hakura ba'a,dole kada na kara takura masa aboki. SU yaya Abdul kuma suna turkish university final year . Medicine Yanzudai ni, khalisat , , Fateema,Aisha, salma, gabadaya yanzu muna university. Khadija dakuma ummi suna secondery zasu rubuta WAEC next year. haka muka cigabadaya rayuwa cikeda kaunar junanmu. WANNAN SHINE LBR FAMILIES DIN MU. Ajiyan zuciya Amriya tasaki dan ita gabadaya bawani fahimtar Nadirah takeyi bah sosai .wani abun ta fahimta wani abun kuma bata fahimta bah. yauwa Amriya muje mu girka lunch food .yanzu karfe daya yayi. Batareda Da Amriya ta fahimceta bah ta tashi tareda bin bayanta. Direct kitchen suka nufah Kalisat ce nagani acikin kitchen din tana bare kwai wanda zasuyi miyan kwai dashi. ba abunda ke tashi sai kamshi. Amriyaaaa taji kalisat tafada da karfi. Cikin firgita amriya tace .me..ne..ne.. oh my god na manta kada kitaka kwai ya fashe awajan zaki fadi kinga kan tyes ne . tsaki nadirah taja tareda fadin wlh kalisat shiri ritan ki yayi yawa. Ke kinsan kin fasa kwai a kasa,memakon kisa mopa ki goge. Kalisat tace abunda nake shirin yi kenen kuka shigo. Ummi ce tashigo fuskanta shabe shane da hawaye. cikeda damuwa nadirah tace ummi meyafaru me haka miki. cikin muryar kuka ummi tace bawanan mugun bane . nadirah tace wane mugu. ummi tace . ba yaya khaleed bane kawai dan yashigo dakina ina sanya dan kwali zan futo waje shine nacemai yadaina shigowa. nifah na girma daza'a ce katon gardi yana shigo min daki.shine yace min yarinya . Nikuma nace niba yarinya bace . Shine kawai yafara dukana da bellet meyasa wai zan kirashi da gardi shida ya wanke mun kashi . Toh yi hakuri ji yanda kike kuka toh danyace ke yarinya ce aibazaki musaba. Ummi tace wlh nidai ba yarinya bace shakara 16 wasane. kamar mai nazari amriya ta,tsugunan da kanta . da,sauri ta daga. tareda fadin . ka..ka..lisat. ina..soo..ki.. Bani .. Kw..kw..kw.. Kina nufin kwai wai cewar kalisat. eh Amriya tabata Amsa . cikeda kallon mamaki Nadirah tace mezakiyi da kwai kuma . Amriya tace . Kawai...ki..ki..ba..ni Mika mata kwai guda daya kalisat tayi .karba tayi .tareda wafce mopan dake hannun kalisat. futa tayi da kwain dakuma mopa . ganin Abun Amriya bana zubawa ido bane yasa suka bi bayanta. Daidai upstairs din gidan ta tsaya tareda fasa kwai a matakalan wajan .bubuga kofar dakin tashigayi,da mopan da karfin tsiya. Hade saurin barin wajan. Shiii tayi musu Alaman suyi shuru.. khaleed dake daki yana video call hakan system dinsa shida kabir. jin hana bubuga masa kofa kamar ,za'a balla masa. Yasa yatashi cikeda baccin rai hadida . Zaro ballet dinshi daniyan cin uban wanda yake bubuga masa kofa. Bude kofan yayi tareda farayi tafiya dacsauri sauri . wa Wacce banzan ce take bubuga mun kofa uwana na ubanta. I said who isssss ......bai karasa ba yaji yataka abu mai mugun tsantsi. Faduwa yayi hadeda fara gangarowa daga kan benen. Timmm yaji ya fadin . Wani azabanban kara yasaki. dariya gaba daya suka sah. kallonsu yayi da sauri suka shige daki. abba ne yashigo yatara da khaleed a kasa . Kokarin tashi khaleed yakeyi amma yakasa oh my god son what happened?, let me help you. dakatar dashi khaleed yayi da fsdin banason taimakon daza ta,zo daga gareka . i dont need your help. butt son nace banason taimakon ka yafada cikin baccin rai. ok Abba yace tareda fadin sorry son. ya wuce part dinshi. da rarafe khaleed ya shige dakin shi yana jin yanda kariya sa yake yimai mugun zafi. kuma yadau Alwashin indai ya gano wanda yayi mai wannan aika aikan saiya gane wa aya zaki ta Su Amriya na shigewa daki suka kuma kwashe wa da dariya. Bayan sun gama cin lunch dinsu suka tashi domin yin Alwalah suyi sallah. Yauma dai saida Amriya tabata musu lck tayita wasa da bindinta na kifi acikin toilet kafun ta futo .tabbas.Amriya tayi kewan ruwa ba karamin bah. Bayan sun idar da sallah ne suka fara koyam mata Azkhar Da karatunALQUR'ANI mai girma. Da kyar da wahala suka samu ta haddace hayada daya na suratul fatiha. 9:pm na dare . Ummi ce ta banko kofan . Cikeda baccin rai kalisat tace ke ummi bakida Hankaline Eh . Ummi tace sis kalisat .sis nadirah Anfarah film din dyesebel fah .kutawo muje. cikeda farincikin abunda tace suka mimike tareda nufah palour ummi kam taja hannun Amriya suka nufi palour tare . zama sukayi gabadaya suka fara kallon hankali kwance. Amriya kam ganin wata Aljanar ruwa tana wasa gefen ruwa tana waka. Yasa itama tunowa da sanda take cikin ruwa dakuma gwagwar mayar data sha wajan su sarauniya sunainah. chakk wani mutumi ya caka ma wannan Aljanar ruwan wuka A bidin ta . Wani mugun kara Amriya tasaki Ahhhhhhhh wanda yasa gabadaya gidan girgiza. gabadaya su ummi sun tsorata da lamarin Amriya . mami dake daki itada Abba suna tattauna wa. suka jiyo ihuuun Amriya . a firgice suka nufoh hanyar palour. Khaleed mah dayake jinyan katariyansa yajuyo ihuun A palour a daddafe . Ya isah palour. Amriya batayi wata wata bah fusge tv daga jikin bango hade da fasa dhi a kasa. gabadayansu sun tsorata da lamarin Amriya. Khaleed mah uban zuciya saida ya tsorata. mgn tafarayi kamar haka ina ya..ke ina wan..da yach..aka mah wan..an Alja..nar ru..wan wu..ka. Ina..wa..nan bil Ada..man tab..bas ba..zan kya..leshi bah. Sai..na.. Hukun..tashi cikin rawar murya Ummi tace ba .. Yanan .tv ne film.. Ne ba'a gsk bah. yana inaaaaaaaa takuma kwallah wani ihuuun jikintane yafara kakkarwa. nace yana inaa ... faduwa tayi awajan sumammiya. **************************************************************** ALJANAR RUWA 馃鈥嶁檧锔? fah NEXT PAGE,ZAI DAU CITTA鉁ㄢ湪鉁? MUJEDAI ZUWA KUSANI NI MAI KAUNARKU CE A KODA YAUSHE馃尯馃尯 ALKALAMIN BABY ISHA馃枈锔忦煐婏笍 2/28/24, 22:05 - AISHA M.B (Baby isha): 馃尮BISSMILLAHI RAHANI RAHIM馃尮 ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE7锔忊儯. WRITTEN & DIRECTED馃枈锔忦煐婏笍 BY BABY ISHA.鉁ㄢ湪 ************************************************** Hankalin mami bakaramin Tashi yayibah. Abba yace who is she Yatambayi mami. Mami tace I don't know kawai nayi helping dinta Oyaa nadirah kudauketa kukai tah daki Ummi tace mami am scared maybe koh Aljanuntane suka tashi. Cikin daka tsawa khaleed yace baza kikama kudauketa bah koh saina karami miki hakan dukan danayi miki dazu. Kamar ummi zatayi kuka hakata sa hannu suka cincibeta sukayi dakin nadirah da itah. Suna tafiya khaleed shima yabar palourn . I don't want to see her in my house again mami taji abba yafada.. Cikeda damuwa mami tace Please Abban khaleed kayi hakuri Wlh batada inda zataje because she lost her memory kuma naruga danayi mata Alkawarin zan kula da ita. Cikin daka tsawa abba yace nace miki banason kara ganinta agidana Inkuma kika kiji toh a bakin aurenki. Yana kaiwanan yabar falo. Baki sake mami tabi bayansa da ido. Wani tausayi Amriya taji a ranta hawayene suka farabin kan kuncinta Su nadirah kuwa kwantar da Amriya sukayi hade da rufeta da bargo.. Suka futadaga dakin. Bayan 1 hour Da tafiyansu Amriyaaa maza kizo, yanzu nan. Firgit ta farka daga baccin wahalan datake. Waige waige tafara amma bataga kowaba. Damm gabanta yafadi tareda fadin gumurzu. Meyasa kuma gumurzu yake kirana awanan lokacin. Tashi tayi hatake tayi baya zata fadi Dan jirin dake daukan tah banawasa bane. Dole nashiga ruwan teku inba haka bah bazan iyayin komai bah. Gashi ba zoben a hannuna dasaiyama fimin sauki. Dole yanzu na Isa wajan gumurzu. A daddafe tayi hanyar toilet. . Tana shiga naga ta sa hannunta hakan goshinta wannan dai sarkar naga ta futo. Cikeda mamaki saikuma taga bata zama Aljanar ruwabah kamar yanda gumurzu yafada mata lokacinda take cikin ruwa. Kallon sarkar tayi da brown eyes dinta tafara magganganu battt naga ta bace daga cikin toilet din. ABUJA STATE Grandma nagani zaune tana shan lemon pawo. Sadiq nadaga gefe yanada danna system dinshi. Ohh my god naji yafada. Itako grandma inbanda ba abunda take watsawa kabir inbanda harara. Shikoh sadiq baimasan tanayibah. Sadiq yafara kwallah Kabir kira Grandma tace Kai Kai ya isa haka duk kabi kacikawa mutane gida dawanan murya naka uwanan basamude. Tsaki sadiq yaja. Iyeeee nikake yiwa tsakibah. Ba laifinka bane laifin hajara Ne. Zanyi maganika ne Wlh. Ba a fi minty 10 bah kabir yasaukoh daga upstairs. Daidai lck da dad yake shigowa . ehhhhhh gadana, Dan Albarka yadawo. Waigawa su kabir sukayi hatake idonsu ya sauka hakan dad dake tafaman murmushi. welcome dad kabir yafada. Sadiq kam mamaki yasa yamanta dacewa baigaishe da dad. Bah. Ihuuu sukaji daga kan upstairs. Da gudu su Fatima sukayi kan dad tareda hugging dinsa. Welcome dad we miss you very much. toh kusakeni ina mom take yatambayesu. Ganinan Mai gidana. Mom tafada dariya gabadayan su suka sah. Mom tace meyasa baka fadamana cewa yau zaka dawo bah. Aida mundan shirya maka abubuwa. Dad tace i just want to surprise you that why. Grandma tace Kaga Muhammad daga zuwa suparn harkayo tumbi. fateema tace mene kuma suparn hana Spain kina suparn gsk grandma kikoma school Wlh. grandma tace ai inkinban kudin komawa mezaya hana na koma. jahira kawai. Sadiq da kabir tsabar farin ciki sun mah kasa fadin komai saima upstairs dinda suka nufah. saida dad yaci yasha sanan yanufi dakin Aunty Amarya. Domin yadan watsa ruwa. Sadiq meya faru naga dazu ya kwallah mun Kira dama wani appointment mukedashi hakan fishes production. Kuma fah it over 1 million thousand dollars 馃挼 duk wanda yaci toh yayi won. and zai Kai 1 month hanayi Appointment din. ajiyan zuciya kabir yasauke Tereda fadin wane garine. sadiq yace is not a state it a country. London shine zamuje muyi appointment din. What you mean London. I don't think i can go. Please kabir kada kabari murasa wannan daman. Kabir yace you know i have abunda mah yafi 1 million dollars right. yess i know but ai karuwanmu ce please kada kace bazaka jeba na rokeka. OK shikenan. Cikeda farinciki sadiq ya rungumeshi. Khaleed fah bazai jeba. Yess iya ni dakai ne kawai zamuje . OK kashirya min lodged dina. OK sadiq yace. Futa kabir yayi. Yanufi part dinsu mom. Saiyayi sa'a dad yana ciki. fada musu habunda yakawo shi yayi. Amma mom taki tace ba inda zashi. dakyar suka samu suka shawo kanta. AMRIYA bata zarce ko ina bah sai bakin tekun ruwa. shiga cikin ruwan zatayi taji anyi sama da ita an naka da kasa. Wani kara tasaki Tereda dafe kanta Wanda ya bugu sai jini daketa didisowa. Tashi tayi tareda kiran sunan gumurzu. Ba'a fi minty kalilan bah. Gumurzu ya futo.. Cikin muryan shi Mara amo da saurari. Yace Amriya meyasa kikayi sakaci haka. Saida nafada miki bazaki iya dawowa ruwa bah batareda wannan zoben bah. toh kisani lck yanada dadda kure miki. Amriya tace bansan mezanyi bane gumurzu. Narasa yazanyi naje gareshi. murmushi gumurzu yayi hadeda fadin. Kinrasa yazakije gareshi. Mutanen dakike zaune dasu fah. Amriya tace sunce zasuje gidan su shi BIL adaman dani daganan nace zan karbo zobena. Dariya gumurzu yasaki. Yana Mai fadin. Angaya miki cewa karbo zoben a hannunsa sauki gareshi nagaya miki cewa saikin sha bakar wahala a gidan dazakije.. Naji gumurxu. Amma aikace mun inna cire wanna sarkar zan dawo Aljanar ruwa kuma meyasa nake iya magana kamar sauran mutane. Gumurzu yace ai kinriga dakin lalata shi. Kuma kada kiyi mamaki Dan kinyi magana kamar sauran yan Adam koh kin manta abunda nace miki hakan wannan sarka nace miki yana kunshe da tarin sihiri. .amma fah kisani kada ki kuskure kibari ruwa ya taba koda farce naji kinkine idan kina cikin jama'an Bil Adam. Inkoh yataba zaki zama aljanar ruwane kuma kasheki zasuyi. wannan sarkar yanzu batada wani anfani sbd koda sarkar koba sarkar in har ruwa ya taba ki to zaki zama asalin halittarkine taya na lalatashi Amriya tah tambayeshi cikeda damuwa a fuskanta. Kina tambayata taya kika lalata shi. Menace miki. Nace miki wannan sarkar bata yarda da zalinci bah. Me kikayi dazunan. bah zalinci kikayibah. Amriya tace ba zalunci nayibah rama wa kanwansa nayi. Meye naki aciki shin abunda yakawo ki duniyar mutane yi kenen girgiza masa Kai kawai amriya tayi. Dole kifara Aikinki daga yau sbd yanzu makiyan wannan BIL Adam din suntara makaman yakinsu. Kema yanzu nakeso kitada naki makaman ta yanda baza su iyayi masa komai bahuke kulla Bawai zaki karbi zoben ki kadaibane dole saikin kawar da makiyansa tukunan. Amriya tace baruwana da makiyansa kawai dai na karbo zobena nadawo. Cikeda daga murya gumurzu yace ba ruwanki da mijinki na gobe. Zaro ido Amriya tayi Tereda fadin mekake fada haka gumurzu. aure tsakanin mutum da Aljanar ruwa. bazai yuwubah. Ke kika sani amma kisani in Abu yabaci kada kibukaci taimakoh nah naji bazan bukaci tsimakoh kah bah kuma zan karbo zobena nadawo duniyata. Toh kisani daga yau ranar mutuwarki tafara irga kanta . cikida tsoro da fargaba tace bangane bah gumurzu. Gumurzu yakaramata da fadin daga yau kinada wata shabiyu, da kwana shabiyu, sa'a shabiyu dakuma dakika shabiyu. Daya rage miki kikarbi wannan zoben kisa a yatsanki. Ikuma lokacin dana irga miki sun cika baki sa wannan zoben bah toh kisani zaki mutu ne. Zan Kara tunatar dake cewa idan Abu ya bace kada kizo gareni Dan bazan Kara yi miki wani taimako bah. Yana kaiwa nan yashige cikin ruwan. Faduwa Amriya tayi hakan gwiwo winta ta fashe da wani matsanancin kuka. Mami mekike nufi. Lina nufin gobe zamu koma abuja cewar Kalisat. Kwarai mami tafada. But why mami ummi ta tambaya. Cikin muryar baccin rai mami tace nina haifeku koh kuku ka haifeni eh kuban amsa. Toh Wlh karkubari na saba muku. Sorry mami zamu tafi insha Allah cewar nadirah. Ina Amriya mami ta tambayi nadirah. mami amriya tasamu bacci sbd karmu takurata shiyasa nace ma su Kalisat mu futa mubarta ta huta. Maza jeki tashe tah kice inason tazo yanzu nan. OK Nadirah tace Tereda yin Anyar part dinta . shiga dakin nadirah tayi amma bataga kowa bah. Saita yi tsammanin kotashiga toilet ne Hakan yasa ta zauna domin jiran Amriya. Saida takai wajan 30 minutes a zaune amma bataga koh alama da mutum acikin bandakin bah bubuga kofar toilet tashigayi. Amma taji shiru murda handle dintayi daidai lckn da itama Amriya zata murda handle din. Ajiyan zuciya nadirah ta sauke Tana Mai fadin gsk amriya kinban tsoro Wlh. Mekikeyi a toilet tindazu. Murmushi Wanda yafi kuka ciwo amriya tasakar mata. Tace bakomai. OK toh muje mami nason ganinki. hijabi nadirah tasamata tareda Jan hannunta suka nufi palour Suna zuwa Amriya ta gaishe da mami .. Cikeda farha mami ta asma tana Mai mata ya jiki. Amriya tace Aa sauki. mami tace dama abunda yasa nace hakiraki shine inason zaku koma Abuja gidan yayana dazama nasan zaki fi samun farin ciki fiyeda nan. Murmushi tayi cikin zuciyanta kuwa wani farin ciki ne ya mamaye zuciyanta koba komai tasamu dama dazata karbo zobenta takoma duniyansu. Mami tace inafatan kinji dadi daikoh. Girgiza mata Kai kawai amriya ta iyayi. Toh yanzu ku wuce ku hada kayanku gobe zaku bi jirgi kutafi. Kalisat tace noo mom mu baza mu bi jirgibah a motan gida zamuje gsk. Toh kukuka sani kuyi duk abunda kuka gadama. Cewar mami. cikeda farin ciki gabakidaya sukace thank you mami. Gabadaya wannan karan dakin Kalisat suka shige ba dakin nadirah bah. kwanciya gabadayan su sukayi. A ran amriya kuwa tace suwaye kuma makiyan BIL adaman nan me suke nema agurinsa, meya yi musu suke son cutarda shi, tambayar data shiga yiwa kanta kenen. Lck daya kuma naga fuskanta ya sauya daga tunani zuwa fushi tace. Na rantse inhar da rai ajikina bazan Bari ku aikata mumunan nufinku a kansa bah. Dole saina gabayanku daya bayan daya idan baku daina farautar rayuwansa bah. wasu mutane nagani sunkai wajan biyar sun zagaye wata bishiya wacce take zaune itakadai cikin dajinan. A gefe kuma wani mutumi nagani daddaure ajikin bishiya fuskanshi jina jina da jini. Sanye gabadayansu suke a cikin bakaken kaya fuskokinsu sanye da mask. wata Mai bakar Riga acikinsu biyardin nagani zaune hakan kujera. daya daga cikin su tace Lord lady duk target din mu hakan kabir yaki kamashi . Wacce naji takira da Lord lady tace bana bukatar jin komai. Inason ku kawar mun dashi daga doron duniyan nan. Angama ranki shi Dade the mummy's of the devils. Bokaaaa naji ta kwallah kira. Wani mutumi nagani yayi appaire awajan su. Lord lady tace bokan shedanu inason kaduba min taurarin kabir dakuma sanda ya dace mukasheshi . Bokan shedanune yafara duba taurarin kabir amma be ga komai bah. wanda ke daddaure ajikin bishiya ya bushe da dariya tareda fadin. Kunyi bakuga Komai bah. Yanzu duk karfinku ace kun kasa gannin taurari. Toh kusani inku bakisanibah ninah sani. Kutsaya ku saurereni jaruma ce Zata shigo rayuwar sa, kuma taurarinsa da Nata dayane . Bazata taba Bari ku aikata mugun nufinku hakansa bah, Itadin bata yarda da zaluncibah barema wanda zata aurane hmm na tausaya WA rayuwarku. kusani cewa ita zata wargaza ku gabadaya . In baku dainah bah Baku yadda makamanku bah toh kufara irga ranar mutuwarku Dan bazata bar ko mutum daya acikinkubah. Kusani zata zone badanshi bah amma saita taimakeshi. Ku rubuta zakuce nafada muku. Koda bankai ranar dazanganku kuna rokon a barku da rankubah toh kusani zankasance cikin kabarina ina Mai jinjina mata. Ku gyara wannan halin dakukeyi ba rayuwa bace bah. Zan kara nanata muku cewa Mai kawo karshen zalincin ku da karshen ku tananan tafe. Tana tawowa domin duk saita gabayanku daya bayan daya. cikeda zafin rai Lord lady ta tashi daga kan kujerar da take hadida daukan wuka tayi kan mutumin. Shake shi tayi Tereda fadin fadamin wacece ita koh kuma nachaka maka wannan wukan hannuna. murmushi mutumin yayi yana Mai fadin. koh kin chaka min koh baki chaka minba nasan duk daren daddewa zan mutu. kuma meyasa kike bukatar na fadamiki itadin wacece kema zaki iya ganowa tunda kinada karfi . Nace fadamin ta daka Mai tsawa. Cikin baccin rai yace bazan fada bah mugaye Azalumai kusani karshenku bazai taba yin kyau bah. Mekawo karshen ki na nan zuwa. Ma yaudariya, maciya amana, tantirah. Allah ya wadaranki. Inafatan rayuwarki takare a wahala. cikin zafin rai Lord lady tachaka Mai wukan tareda fadin. karyane bawanda ya isah kawo karshena zan jirata. itama zatazo wajan mutuwar da zai kasheta ne indai Dani. zatayi. faduwa mutumin yayi muttacce. daga wukan hannunta tayi Wanda yake ta malalan da jini tace mune masu nasara, kuma nice shugaba Lord lady. Praise to be giving to the lord lady. Suka hada wajan baki wajan fadi praise. washe gari da sasafe su kabir suka bi flirt sukatafi London. bangaren su amriya kuwa , shirya kayansu sukayi tsaf sukayiwa mami sallama sannan suka dau mota suka nufi hanyar Abuja. amriya kam tunda suke tafiya a mota gabanta yashiga faduwa. """""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""" COMENT & SHARE PLEASE. 馃憦馃憦 ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍 BABY ISHA 馃尮馃尮 2/28/24, 22:05 - AISHA M.B (Baby isha): 馃尮BISSMILLAHI RAHANI RAHIM 馃尮 ALJANAR RUWA CE馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 8锔忊儯. WRITTEN & DIRECTED 馃枈锔忦煐婏笍 BY BABY ISHA鉁ㄢ湪. ************************* Ummi tace dan Allah driver ka Kara sauri Kar dare yayi mana . Shiru taji. Kalisat dake gaban mota tana kallon ta maida kallonta wajan driver sharaf idanuwanta suka sauka hakan na khaleed. Cikin rawar murya Kalisat tace yaya khaleed kaine . Nadirah tace yaya khaleed kuma. Gashi kuwa kina gani cewar Kalisat. Zaro ido gabadaya sukayi cikin Amriya kuwa cikin zuciyanta kuwa tace meyakawo shi kuma taya yashigo motor koh dayake dama ban gama koyamai hankalibah. Shiko khaleed ba abunda yakeyi sai aikin kallon Amriya ta madubi. Acikin ranshi kuwa yace kyakyawa, amma niban yarda dake bah dole saina gano Wanda ya turo ki domin ki custarda family mu. Haka khaleed yayita sake sake acikin ranshi. . Karfe 11:30 na dare yayi musu a Abuja Direct gra yanufah hadida nufah gidan su kabir yanufah. Su fateema kam jin lbrn yau su Kalisat zasuzo yasa kowacce acikinsu takiyin bacci. Horn din mota sukaji dagudu sukayo hanyar waje. Adeda yin cirko cirko suna kallon ta ina zasu bullo. Direct parking space khaleed ya nufah . Nadirah ce tafuto Tereda yin mikaa sbd zaman motan ba karamin gajiyar da ita yayi bah. Su Aisha naganin haka sukayo kansu Kalisat da gudu Tereda rungume juna. Sakin juna sukayi shiko khaleed tuni yashige yabar su a tsatsaye. Baza ido su Aisha sukashiga yi Dan su basuga AMriya . Fateema tace meyasa Baku tawo da Amriya bah. Nadirah tace kamarya tare muka tawo mana. Waigawa tayi amma bataga Amriya ba. Ina Amriya kuma tayi cewar Kalisat. Ko ina da ina na farfajiyan gidan suka duba amma basuga Amriya. Kalisat tace nadirah ina gyalenki ki yafah duba gyalenta tashigayi amma bataganshi bah Ummi tace mun shiga uku Sis nadirah yanzu a ina zamu ganta meyasa kuma zata futa bata sanar mana bah. Shiyasa nacewa mami kawai muzauna tunda matar Abba bata gida taje kasar waje yin business toh bazata takuramana bah yanzu gash abunda yafaru ta inah yanzu zamu Fara nemanta . Gashara sukaji Salma tafada. Munaji fada. Mai zai hana mukira yaya khaleed dakuma body guard na gidanan muje mune mota. Yayi muje yanzu. Cikin lck kalilan su khaleed da sauran guards din gidan suka bazu wajan nemanta su nadirah mah ba abarsu a abayabah. Itako Amriya zuwansu gidan su kabir taga mutum da bakaken kaya da mask a fuskan sa yashigo yakuma futa hakan yasa tadau mayafin nadirah tareda daure fuskanta tayanda baza'a ganebah. Tabi bayanshi. Chan cikin jeji mutumin ya nufah itama Amriya tabishi. Chan naga sauran members din mutumin Wanda suke sanye da bakaken ruguna da mask sai kuma uwar shedanu wato Lord lady a zaune kan kujeran sihirinta. Buya amriya tayi a bayan bishiya. Cikeda mamaki Amriya take kallonsu. Wannan mutum ne naga ya Isah gaban Lord lady hade da durkushewa yace ranki shi dade ga abunda nagani a dakin shi property gidan shi dake garin jigawane amma bawanda yaganni. Dariya Lord lady tayi tareda fadin yanzu aikin mu yafara duk saimun rabashi da komai nasa sannan muzo murabashi da ranshi. Jin jina ga uwar shedanu gabadayansu naji sunce. Amriya kam tace kowa ennan ne makiyanasa da gumurzu yafada. Cikeda zafin rai tanufi wajan su . Cikin muryanta tace suwaye ku. Gabadaya juyowa sukayi. Uwar shedanu tace wacece ke taya kika gane inda muke. Cikide baccin rai Amriya tace ina ruwanku dasanin wacece ni kusani sanda zanbaiyana muku waceceni toh ku tabbatar a ranar lck ku yakare. Kuma menene kalb yamuku dazaku cutarda shi ehh meya tare muku dakuke son gannin bayansa . Ku ban amsata mana. Lord lady tace harke wace dazaki yi magana hakan kabir ehh. Cikin kunan rai Amriya tace Amatsayin Mai bashi kariya daga shedanun mutane azzalumai irinku. Kaiii naji Lord lady tace Tereda fadin inason yanzu inga kan wannan burdurwan agabana yanzunan. Mutane biyu naga sunyi kan Amriya. Cikin zafin rai Amriya ta kwalla kara Wanda yasa gabadaya dajin girgiza haka Fara iska Mai mugun karfi Wanda yake hade dakasa. Wani katoton guguwa Amriya tatara a hannunta tareda jefah musu. Gabadaya basua iya ganninta and guguwar data tada. su khaleed daketa dube dube sukaji anfara iska Kalisat ne tace yaya khaleed mu koma gida tayuwu mah Tana gida bamu sanibah. Khaleed yace daman nasani yarinyar nan yar leken Asiri ce. Rubbish zan kama kine Wlh. Komawa gida sukayi cikeda jimamin Rashin Amriya bakamar nadirah wacce takeji idan bataga Amriyabah baza ta iya baccibah Lord lady tace cikin ranta kodai itace mln haruna yafada jiya impossible bawanda ya isa yaga bayana. Amriya kam cikin kwarewa tajigaba da turamusu guguwan. Tace kusani inbaku daina farautar rayuwar Kalb bah toh kusani kumataku rayuwar bazatayi kyau a karshe bah. Tana gama fadin hakan tabar wajan da sauri gudun kar gyalen fuskanta ya cire suga fuskanta. Amriya nabarin wajan guguwan ya tsaya. Lord tace wacece wata har ita wace tashigo fada ta kuma tafuta lafiya. . dole saimun Kara daukan makaman mu. Inbanda huci ba abunda Lord lady take. Wannan karan za'ayi ruwan jini agidan Muhammad bawanda zamu kyale tunda haka ruga da haka tabo uwar shedanu. Dole ayi barin jini. Daya daga cikinsu yace yanzu kabir yana kasar London mubari inyadawo saimu hada dashi mukashe. Lord lady tace hakan yayi. tareda fadin ina bukatar jini yanzunan. hangama uwar shedanu naji mutumin yafada. Itako Amriya tafiya takeyi tareda neman gidansu kabir amma tsam takasa ganewa wannene aciki. Rintse idonta tayi saikuma taga gidan a baiyyane acikin idonta. Isah bakin gate din tayi. Saikuma bubuga kofar zatayi saikuma tafasa. Katangan gidan tabi da ido Wanda yake da mugun tsayi. Tsale daya tayi tadura acikin gidan. Su Fateema kam bawanda ya iya motsawa daga cikin palourn dasuke. Grandma kam sai surfa Bala'i take tanacewa meyasa zasu mantota sutawo. Shikam khaleed har gama komai yayi bacci . Tagumi gabadayansu sukayi Dad da Aunty Amarya suma bawanda ya iyayin motsin kirki. Itako Mom dama bataga gida taje gidan mahaifiyarta batada lfy. sallamanta sukaji gabadaya su naga sun Mike tsaye. Dagudu nadirah ta isah wajan Amriya taresa rungumeta haka suma gabadaya sukayi suka rungumeta. Sakinta gabadaya sukayi nadirah tace Amriya ina kuma kikaje muketa nemanki. fateema tace gaki kyakywa yanzu da kika futa inwani yaje ya cutarda kefah . Ina kikaje muketa nemanki. Grandma tace toh kusankan mun ita. Kun wani tusata Agaba kunamata tambayoyi. Ke Amarina tawo muje dakima dad yace Sannu Amriya. Yanzu kema kinzamo Yar gida Dan haka bakya bukatar jin kunyan kowa kiyi duk abunda kikeso. Aunty Amarya tace yanzudai nasamu diyar zama Mai tayani fira tunda Kabir bayanan yatafi London. Rasss gaban Amriya da nadirah yafadi. Nadirah tace Aunty Amarya kina nufin bayanan. Eh mana cewar Aunty Amarya. Khadija sukaji tace muje mu kwanta dare yayi yanzu. Tashi gabadaya sukayi inda Grandma naganin hakan yasa ta warci hannun Amriya tasaba a AMMATA tayi dakinta da ita. Bayanda su nadirah suka iya haka suka hakura suna gani grandma tashigar da Amriya dakinta. Wucewa gabadayansu sukayi cikin dakunansu. Saida kowacce acikinsu tayi sallah da hake binta sannan suka yi Adu'ar bacci suka kwanta. Bangaren Amriya mah hakane saida tayi sallah duda cewama ba abunda takecewa amma saida tayi sallahn ta gabadaya sannan ta tashi ta kwanta. Ganin yanda grandma taketa minshari duk ta isheta Yasata mikewa tareda nufah bandaki tarufe kofar hadeda shigewa cikin bathing naff馃泚 hatake Asalin sufan tah ya baiyyana tazama Aljanar ruwa wasa tashigayi da ruwan har gari ya waye Tana abudaya Futowa tayi daga cikin ruwan tayi Wanka ta dora da yin Alwalah saida tabari jikinta yabushe sannan ta futo daga bandakin yanzu Amriya jitake indai batayi sallah bah bazata ji dadibah. Duda batacewa komai amma tanason tadungayi Abunda ta iyayi a sallah shine tace Allahu Akbar. bayan ta idarda sallah saikuma abunda yafaru jiya yadafado mata a rai taresa fadin suwaye kuma wa ennen mutanen meyasa suke Sanye da bakaken kaya dakuma Abu a fuskokinsu dole saina bincikoh wacece wancan matar danaji sunacewa uwar shedanu. Dafata taji hanyi saurin dago dakanta tayi. Nadirah tagani magana Amriya zatayi Nadirah tayi saurin rufe mata baki. Cikin kasada murya nadirah tace kiyi shiru inba hakabah tsohuwan Chan zata tashi tafaramana masifah. Yanzu kishiga kiyi wanka kisa wannan kayan nawa na hanuna. Amriya tace. Na.... Ru.. Ru.. GA.. Danayi.... Wa... Wankan . OK nadirah tace kisa wannan kayan Abayan da mami ta siya miki ne inkinsa saimuje a gyara miki gashinki a miki kitso. Karbar kayan Amriya tayi tareda sakasu. Juyowa nadirah tayi Takalle ta Tereda fadin kinga yanda kikayi kyau kuwa Amriya muje yanzu zamu tafi jan hannunta nadirah tayi suka futa wajee wooow naji su fateema sukace oh my god. gsk Amriya kyakyawa ce matukar kyau . Ummi tace tun jiya Baku ganibah sai yau. Aisha tace Ai sbd jiyan hankalin mu baya jikin mune. Salma tace gsk kedin kyakyawa ce wow idonki brown gwanin ban burgewa .khadija tace waida itah da yaya kabir wanne yafi kyau. Fateema tace ina zaki hada uban jijida Kai dakuma Amriya tafishi komai Wlh. nadirah tace muje kafun wannan tsohuwar ta tashi ta hana mu zuwa. nadirah fateema dakuma salma sai AMriya ne suka futa . Suko su Kalisat kitchen suka nufah domin nemawa kansu abunda zasuci. Direct saloon suka nufah saida hakayi musu sanan hakazo kan Amriya tunowa da mgn gumurzu datayi. Yasata kinyarda. Ba yanda basuyibah amma taki bayanda suka iya haka suka hakura hakayi mata kalaba guda biyu Wanda yayi matukar yi kyau duda kan baiji gyaraba. Biyan mai saloon din nadirah tayi suka futa. Wata mata nagani kyakyawar gsk farace daka ganta saika dauka halfkas ce konace Yar larabawa sbd kyau. Buge kafadar Amriya tayi jikin sugabadaya sukayi yarrr. Kallon kallo sukashigayi da juna. Cikin ran Amriya kuwa gabanta ne yafadi ganin matar da take yawan gani acikin mafarkinta sanda take cikin teku. Itama matar tsayawa tayi tana kallon Amriya Amriya taji fateema takira sunanta. Futa itama Amriya tayi suka nufi hanyar gida da motansu. Daga bayan matan nan kuwa naji ance Ammi kallonshi tayi gabadaya idonta Sun cicikoh da hawaye. oh my god Ammi again kuma. Wacce naji yakira da Ammi tace Yusuf bazaka taba gane halinda nake cikibah kawai muje gida. OK Ammi Amma kisani bazan iyayin driving bah idan naga fuskanki acikin damuwa . Murmushi Ammi tayi. Yusuf yace kikefah Ammi. shiga motan sukayi tareda barin wajan. su nadirah kuwa saida suka biya supermarket sannan suka nufoh hanyar gida Tunda su Amriya suke tafiya taketa tunanin wannan matar. Shin meyasa lck daya takejin matan A ranta. Sake sake tashigayi harsuka Isah gida. BANGAREN SU KABIR kuwa. Sun isa London lafiya. Hanan suka shiga practicing abunda zasu yi. Lckn daskaje meeting din Kabir ya shiga yin bayani game da fishery. Gaba-daya tura wannan kabir ya burge su. Hakan yasa suka zabe sa a zama naga ba da zasu yi. parking nadirah tayi su salma sukashiga futo da kayan direct parlour sukashiga da kayan. Charaf Amriya taji an fuzgota . Faduwa Amriya tayi. Khaleed inbanda huci ba abunda yakeyi. zaro ido gabadaya sukayi. nadirah tace yaya kha batakarasa taji ya tsinka mata Mari. Dafe kuncinta nadirah tayi hawaye nabin fuskanta. Banason naji Komai daga bakinki su Kalisat ne sukayi Karan Mari daga parlour da gudu sukayi palourn. Banason naji wata magana a bakinku. maida kallonsa yayi kan Amriya Wanda keyashe a kasa. Teresa fadin Yar leken asiri wato an aikoh kine domin ki wargaza mu koh. Grandma ma tace Kai khaleedu meye haka. Daidai lckn da mom takeshigowa. Dagudu nadirah ta Isah wajan mom tasaki kuka Mai cin rai Baruwanki grandma naji yafada. Magana yacigaba . Toh kisani mun fi karfinki. Kedin banza. Jaka wawuya kike tunanin duk bansan plan dinkibah dan ki San sirrin wannan Ahalin namu Mai Albarka. Wato kinyi galaban ruda kannena dawannan banzan kyau naki toh kada kiyi tunani zaki iya rudani Banza karuwar Titi, kinyiwa mamina karya kincemata kinmanta memory rinki koh Banza jahilah mara asali karyar titi toh yau saikin fadamin waya turo ki tsinanniya. cikeda baccin ran magganganun da khaleed yafada mata ta tashi tsaye Tereda Wani gurnani tafarayi batayi wata watabah tashake wuyan khaleed. tana nishi sama sama tace........................... """"""""""""""""""""""""""""""''''''''""""" MANAGE PAGE 馃憦馃憦 MU HADU A PAGE 馃搫 NA GABA COMMENT & SHARE馃憦馃徏馃憦馃徏 ALKALAMIN馃枈锔忦煐婏笍 BABY ISHA 馃尮馃尮馃尮馃尮馃尮馃尮 2/28/24, 22:05 - AISHA M.B (Baby isha): 馃尮BISSMILLAHI RAHANI RAHIM 馃尮 ALJANAR RUWA CE馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 9锔忊儯. WRITTEN & DIRECTED馃枈锔忦煐婏笍 BY BABY ISHA鉁ㄢ湪. ************************* Huci amriya takeyi hawaye nabin kan kuncinta cikin muryar baccin rai tace. Kada... Ka. Kara.. Shiga... Har.. Kata.. Bakai.. Ka.. Kawo.. Ni.. Gidan.. Ku.. Bah.. Dan... Haka... Baka.. Isa.. Ka.. Koreni.. Bah.. Batun.. Kuma... Sani... wa.. ce... ce Ni.. Zaka.. Sani.. Nan.. Bada da.. De.. Wa bah. Tana gama fadar haka ta shige dakin grandma da gudu. Baki sake gaba dayan su suka bi tada kallo. Khaleed kuwa ba karamin firgita Amriya ta sashi bah. Shafa wuya shi yayi yaji Tana kalau. Suko su nadirah Amriya na shiga dakin Grandma suka bi bayan ta. Shiga dakin suka yi suka tarar da itah sai zubda kwallah take yi. Nadirah tace kiyi hakuri Amriya haka halinshi yake shida yaya kabir tsam basua taba mutunta mutum. Koda magana kayi musu da sanyi toh su da zafi zasu dauka. Fateema tace Amriya tawo muje kici Abinci tunda damuka futa bamusa komai a bakin mu bah. Share hawayenta Amriya tayi da bayan hannunta tace. Ku.. Je.. Bazan.. Ci.. Bah. Ummi tace Wlh baki isah bah saikin ci... Cikin daga murya Amriya tace.. Nace... Bazan.. Cibah.. Ina.. Buka.. Tar Hutu. Bayanda suka iya haka suka futa simi simi suka barta a zaune. Dafe kanta Amriya tayi wanda yake mata zugi da radadi. Tace kana ina Kalb. Kadawo ina bukatar kah, ina bukatar zobena, Dan Allah kada kabari narasa rayuwata kadawo, yanzu inada wata 12 da kwana 11 da kuma sa'a 10. dadakika 11. Dayarage mun a Raye inbansa wannan zoben bah. Wani dabara ne yafado mata tace kodai naje dakin shi koh zangashi a ajiye. Toh inane dakinshi a wannan makeken gidan Bangaren Mom kam mamaki tashigayi hakan abunda khaleed ya aikatawa Amriya saida tayi wa khaleed fada sosai. Tukunan Shima dad yayi, nashi, Aunty Amarya mah tadora saikuma grandma datayi tashimai Albarka. Shikoh khaleed saiyaji ba dadi hakan abunda yayiwa Amriya. Dakinshi yanufah tareda kwanciya hakan gado yana Mai fadin kiyi hakuri Amriya, nagane kuskurena, kiya femin, tabbas ban kyautata miki bah. Da irin tunaninan ya cigaba da sakawa A ranshi Har baccin barawo yadauke shi. Futowa Amriya tayi Tana waige waige chan kuma tafara takawa daddaya. Chan upstairs ta hau Chan taga wani babban kofah batareda tasan ko inanebah tanufi wajan tareda murda hannun handle din a hankali saitayi sa'an yana bude. Shiga ciki tayi idanuwanta ne yasauka a kyakyawan photonsa babba wanda hakamai bai masani bah sanye yake da suit wanda sukayi masa kyau sosai aciki. Komai na dakin yaburgeta komai staff ba Alaman datti. Zaro ido tayi tareda cewa shikenan mah yanzu Dan Allah kabani zobena na koma tekun Dana futo .. Kaji maza mikoh min jin anyi shirune yasa takara fusata tace ina maka magana kashareni bazaka futomin da abata bah na tafi. Again mah taji shiru. Zuwa har gaban photon. taba photon tayi Tana son ta kamo kwallan sa saitaji glass ne ashafe . Rufe bakinta tayi tareda nuna photon da yatsarta tana fadin Kaii mene haka kenen bashi bane nagaske . Toh yana ina. Juyawa tayi saikuma taga wasu photos din wanda suke tare su uku kabir hakan kujere ya dora kafa daya kan daya. saikuma khaleed da sadiq a bayansa . Haka tayi taganin fotunan su wasu ta yaba da kyaun dasukayi wasu kuma ta kwasheda dariya kamar zautacciya haka tacigabada dariyar tah bama kamar yanda taga khaleed sai faman urah hanci yake. g tayi hakan gado wani kamshin turaren gadone yadaki ancinta. Lumshe idanuwanta brown tayi wanda suke kamar Madara. Hadeda danjan numfashi. Tabbas irin wannan kamshin taji ajikinshi sanda taceci rayuwarsa. Zaro ido tayi tareda saurin mikewa tsaye. Tace namanta Abunda yakawoni. Bincika ko ina tashigayi amma bataga komai bah. wani katoton akwati tagani a saman wardrobe dinshi tsale tashigayi amma hannunta sunkasa kaiwa. Buga wardrobe din tayi. Hatake box din yafado Abubuwan ciki suka shiga zubowa. dammm gabanta yafadi sakamakon harba datayi da photo na Zane sanda taman namai kiss amma kuma a sufar mutum kuma ba fuskanta. photunan tashiga dubawa gabadaya photonta ne amma ba fuska. Amriya tace kaii dama yasanni Kenen bai mantani bah. Shikenen mah. Yanzu aikin zai zomin da sauki tunda mah ya Tunadani amma ai baizana fuskana bah. Toh kuma meyasa zai zana ni. Takun takalmi taji daga waje. Saurin buya tayi A cikin labule. Murda hannu kofar hakayi sannan naga hanshigo. 馃尮 LONDON 馃尮 mutane ne azaune acikin meeting Hall din. Yan jarida, polices, sojoji, dadai sauransu ba abunda kake gani sai camera Wanda haka zagaye Hall din da shi . Mutane biyar haka zaba domin su futo su yi bayani hakan fishery cikinsu kuwa harda kabir. daya bayan daya suke futowa suyi bayani. Har haka zo kan kabir. Cikeda takunsa yaje hargaban kan hall din tareda rike lasspleaker 馃攰 . Daya daga cikin turawanan yace. Mr. KABIR MUHAMMAD we are welcoming you to our. INTERGRATED APPROACH TO THE REDUCTION OF POST HARVEST OF LOSSES OF FISHES . THANK YOU kawai kabir ya iya cewa. Wani kyakyawan dattijoh nagani. Sojoji wajan goma a bayansa a tsatsaye. Magana yafara kamar haka Mr kabir We want you to start now. Gyara tsayuwarsa yayi. Hade da kallon sadiq Wanda ke gefe. Fatan nasara sadiq yayi Mai. Saida ya murza zoben hannunsa yajin wani kwarin gwiwa da farinciki a zuciyanshi Gyara Muryansa yayi yafara magana. Saida yayi greeting kowa na hall din yayi sannan yayi introducing kanshi. wannan dattijon yace Mr kabir can you tell us the introduction about fish production in west Africa. Magana kabir yafarayi. The global production of fish capture fisheries and And Aquaculture in 2008 was about 142 million tones (F A O 2009) of this 115 million tones was uses as human food , providing an estimated Apparent per capita supply of about 17 kg (live weight equivalent). Which is an All time high. Karashe dacewa I think am right. Tafi gabadaya mutanen Hall din suka dauka. Gabadaya yan jarida sai aska shi suke. Hana askashi a TV. Again wannan dattijoh yakara tambayansa last question dacewa. Can you tell us what fish oil contain of. kabir yace fish has oil which contains important nutrients like vitamin, A, D, thiamin, riboflavin, nicotinic acid, and b12. Wannan karan gabadaya shuwaga banni wajan da wannan dattijon suka tashi tsaye hadida saramai. gaba daya kowa na wajan saramai suka shiga yi. kabir yace can I go. Yes of course dattijon ya fada tareda fadin the result of the winner will be release next tomorrow. Kabir bai bari dattijon ya karasa bah yayi fice warsa abunsa Inda yan jarida suka zage sai dauaknsa photo suke. Suna cemai yasamusu hannu. koh kulasu baiyi bah ya shige cikin mota. sadiq naganin hakan yabishi a baya . tare da shiga motan suka bar harabar hotel din. NIGERIA 馃嚦馃嚞 Su nadirah gaba dayan su ba Wanda baiga program din kabir da yayi a kasar London bah hatta su dad ba wanda bai gani bah. Kuma Sunyi farin ciki sosai hadida yimai fatan nasara. grandma kam bata ma gane kome yake fada bah ita dai taga hana ta mai tafi. Bangaren Amriya kuwa leko fuskanta tayi daga cikin labulen da take. Abunda ya bata mamaki shine ganin sakk dai irin rigar mutanen jiya ne ajikin ta tare da mask. Dube-dube, naga Mai mask kin keyi. cikeda baccin rai Amriya tace kenen basu daddara ba. cikin zafin nama ta fito daga bayan labulen dataike. Saurin dago Kai mai mask din tayi. Da Sauri tayi hanyar waje. Cikin zafin nama Amriya ta fi ciko tah. Hatake ta fadi. magana Amriya ta fara yi tare da fadin wacece ke?, wai meyasa kuke neman ran Kalb ne?, meya tare muku ehh?, wato jiya dana fada muku cewa ku daina bibi yansa baku daddara bah koh. Cikeda baccin rai mai mask din tace matsa kibani guri na futa. Amriya tace bazan matsa bah har saina ga fuska ki. Kokawa suka shiga yi tsakanin su Inda da kyar Amriya tayi nasaran fuzge mask din fuskanta. Tareda juyowa Rasssss gaban Amriya yabada. Baki na rawa Amriya tace Aun... ty.. Amar... Ya . Kace... Dama.. Uwar shedanu .. Ajiyan zuciya Aunty Amarya ta sauke. Tareda jan hannun Amriya ta nufi part din ta da ita. Sunci sa'a ba kowa a parlour zaunar da ita . Ta fara magana kamar haka. Amriya nasan zaki yi mamaki cewa a matsayin kiga wata saiki ka ganni. A gaskiya bani bace uwar shedanu. kuma bawai na shiga cikin qugiya bane domin na cutar da kabir. na shiga ne kawai domin nasan me suke kullawa. Cikda baccin rai Amriya ta mike tsaye tareda fadin makarya ciya. Karya kikeyi. Kice bason gaba yansa kike sonyi bah. Aunty Amarya tace kiyarda dani Amriya. Wlh na rantse da Wanda ya busamun rai. Banashiga bane Don na custarda dashi nashiga ne kawai domin na ceceshi. Ni kaina bansan wacece Uwar shedanu bah. Yanzu shekaru bakwai kenen suna neman ran family dinnan. Cikin rashin fahimta, Amriya tace ban fahimta bah. Bangaren Khaleed kuwa mafarki yake yaga shi cikin farfajiyan daji wanda yake dauke da furenni masu kyau da daukan ido. Saikuma Amriya a gefe sa yana mata kalaman soyayya Tana Mai banza. Kabir kuma suka ganshi ya bullo. Ranshi a bace ya wafce hannun Amriya daga na khaleed . Amriya kuma tasakar ma kabir murmushi .kabir yace da khaleed kada ka kara taba mun mata harka bar duniyan nan in koh ka kakara yun kurin taba lafiyan matata toh kasani Daga ranar Alaqar mu tazo karshe. Yana Gama fadar hakan yaja hannun Amriya ya tafi. Firgit Khaleed ya farka daga mafarkin dayake. Dafe kansa khaleed yayi tareda fadin meyake faruwa danine. Meyasa kuma kabir zai kwace mun ita. Zaro ido khaleed yayi tareda fadin kodai nafarason Amriya ne. what kenen sonta nake. akwan in haka ne bawanda zai rabani dake. Aunty Amarya tace shekaru baya dasuka wuce..................... ......鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪 MUJEDAI ZUWA DOMIN JIN MEYA FARU A SHEKARUN BAYA DAYA WUCE... . MANAGE PAGE 馃搫 WLH BANDA LFY DA KYAR MA NA IYA K WANNAN GURIN DAMUKA TSAYA COMENT & SHARE PLEASE 馃憦馃憦馃憦 ALKALAMIN馃枈锔忦煐婏笍 BABY ISHA (NANA HUMAIRAH) 馃尮馃尮馃尮馃尮 2/28/24, 22:05 - AISHA M.B (Baby isha): 馃尮BISSMILLAHI RAHAMIN RAHIM 馃尮 ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 馃敓 WRITTEN & DIRECTED馃枈锔忦煐婏笍 BY BABY ISHA -馃尮馃尮------------------------------------------ Shekarun baya dasuka wuce. Nakasance yar Abokin Alhj Muhammad. Lck babana ya haikoni wannan gidan domin nabawa dad dinsu kabir wani document na careers dinsu. Nabashi harna futo zan futa sainaji. Wasu mutane da mask a fuskansu sunacewa saisun Hallakar da kowa na gidan, Abu bakaramin firgitani yayi bah. Kabir kuma a lckn yanada shekaru biyar a duniya yana kwance hakan kujera baimasan mesukeyi bah. Saida naje daff dasu amma basu ganni bah. Abunda kunuwana yaji na karshe shine mu futarda itah karsuzo su ganmu. Hakan bakaramin kara razana ni yayi bah ta nufi dakin karima dagudu saina tarar da itah Tana bacci. Nayi niyar tashinta nafada mata kawai saina fasa na koma parlour. Ina komawa parlour kuma natarar sunruga dasun tafi kuma banga wacce hakecewa mu futarda itabah. Haka naje gida a furgice.. Ina zuwa gida natarar da mahaifina a parlour. Nayi niyar fadamai komai saikuma wata dabara tafadomin. Nacemai Dan Allah ya auramin Muhammad ina matukar Sonshi. Shikuma mahaifina tunda nake bantabah tambayansa wata Alfarmah bah sai awannan lck. Saiyacemun zaiyi mgn da Muhammad inya Amince sai adaura aurena dashi. Duda basonshi nakebah amma hakan bakaramin dadi najibah. Kanwata hafsat kam sai dariya takemin tana zagina wai zan shiga a mata tabiyu. nikona shareta nabi abunda zuciyata yayi ra'ayi. Haka Dad dina yayi WA Muhammad mgn hakan aurena Dashi. Bazai iyayiwa mahaifina gardama bah Dan mahaifina a shekaru ya girmeshi kawai bussiness ne ya hadasu guri daya. Muhammad yacemai bakomai zai aureni. Mahaifina bakaramin dadi yaji bah jin Muhammad yayarda da auren. Bayan andauramana aure saida nasha kuka nakoshi sbd taimakonsu zanyi daga wajan wa enchan shedanu mutane. Bayan wata daya da auren mu nafara neman yanda zanshiga qungiyar su Lord lady wato uwar shedanu . Dakyar da wahala dakuma taimakon mln haruna na iya gano inda suke aikata zalincinsu. Mln haruna babban malamine wanda yashara awanan kasar tamu. Kowane shedani tsoronsa yake. Shiya maramin baya yataimakamin dashiga cikin qungiyar devilish. Dama dazan shiga cikinsu saida natafi da nikaff dina nasaka tunda naga suma din bakaken kaya suke sawa. Nayi musu karyar cewa nidin yar qungiyar asiri ce shine nakeso nadawo wajan su domin inason nima na daukaka nazama sha'arariya nagabaki daya duniya. Dariya naga uwar shedanun tayi. Tacemin barka dashigowa qungiyar devilish cultism. Amma dole danda zan haifah yazamana cewa ita zankawowa domin ayi sadaukarwa da jinin qungiya. Nacemata Tom naji na hamince bani mask tayi Da bakaken kaya tace kada nakara sa wannan nikaff din ga mask dinda zandungasawa. Karba nayi hadida yimata godiya. Gabadayan su su hudu ne dakuma ni yazama mu biyar. Wani bakin kwai Tamiko min tace idan naje gida in fasa sainasha . Karba nayi. Daganan tacemin nadawo gobe zanfarar abunda yakawoni cikin qungiya saikuma naga tabani wani Jan kwarya Wanda yake cike da jini aciki tacemin nasha. Saida gabana yafadi jincewa Zansha Jinn dabba. Moda daya nayi na hajiye. Amma ban Hadiye bah Tarawa nayi a bakina. Ina tafiya nayita kwarara amai duda ban hadiyebah amma bakaramin tashi zuciyata yayi bah. Direct wajan mln haruna na nufah hadida kaimai wanan bakar Kwan. Sai cemin naje na bunne Kwan. Sannan yabani asalin kwai yacemin na hadana shi wataran zaimun hanfani. Haka kuwa hakayi naje na bunne wanan bakar kwan sannan asalin Kwan kuma na boyeshi a inda bazai fashebah. Washe garima haka nakuma zuwa cikin wannan qungiyan suka bani suna demon lady. Haranar sainaji Lord lady tanacewa akwai fifty billion na kadarori Wanda hakace mamalakin kabir ne . Tasa yaranta sudaukoh mata wannan kadarorin. Inajin hakan nikuma nace zantafi. Ina zuwa gida nashiga bincika ko ina amma banga wannan kadarar bah. Haka Nashiga bi lungu da sako na gidan saikuma sharaf idanuwana suka sauka hakan wannan kadarorin daukewa nayi direct nakaiwa mln haruna ya boye kadarar saikuma yacedani Aa na rikesu a hanuna. Haka naje na boyesu acikin tsiff dina. Mutanen Lord lady kuwa neman duniya sunyi amma basuga wannan kadarar bah Haka nacigaba da shiga lamarinsu ina wargaza musu plan dinsu batareda sungane bah. Bayan shekara kuma na haifoh yarana yan uku kosakasu a ido banyibah nace wa kanwar matata ta tafidasu Turkish. Tambayan Daniya tayimin amma naki fadamata. Dama ni nayi hakan ne Dan kar Lord lady tagano suna Raye tayi sadaukarwa dasu. Nacemata nasawa yarana SUNA ABDUL ADEEF, AMAR, haka ina kallo bayanda na iya. Nabari kanwar mamata ta tafidasu kasar Turkish. Kuka kam nashashi sbd haihuwan farko ne. Kuma ba wata mahaifiya dazataga ta rabu da yayan cikinta nazuwa wani lck inazuwa wajan su nashigayin kukan karya inacewa sun mutu sanadiyan operation da hakamin. cikeda mamakina kuma saina ga Lord lady batace komai bah ta basar da mgn. Shikoh mahafin kabir yayitamin fada hakan mee zan bawa kanwar mahaifiyata yaransa bayan bantabayi izininsa bah fada sosai yashiga yimin. nikuma nashga bashi hakuri bai fasayimin fadabah nima banfasa bashi hakuri daneman yafiyansa bah. Dakyardai nasamu nashawo kanshi. Yacemin wane dalili ne yasa zan bayardasu. Niko nacemai in lck yayi zaisani. Haka na cigabada tarwatsa plan dinsu da taimakon mln haruna batareda sunsani bah. Shiko kabir tun yana yaro mafarkinshi shine kawai yadunga bussiness din kifi. Koda yaushe yana makale wajena shida su sadiq. haka ma muna zaman lfy da mom. Mom takasance mace mara son zuciya . Tazauna Dani zuciya daya ni ma nazauna da itah zuciya daya. Haka muke rayuwarmu idan ka ganmu saika dauka koh yaya da kanwane konace kawaye sbd komai tare muke yi kama daga Riga, takalmi, hijabi, kayan daki, komai tare kuma komai iri daya. Hakadai rayuwa tacigabah kuma banfasa tarwatsa plan dinsu hakan wannan a halin bah. Sallah aduo'i bawanda banayi WA wannan familyn. har kabir yakai shekaru 21 da haihuwa. suka tafi kasar waje domin yin karatun jami'a. Lck uwar shedanu takara tayar da makamanta hakan wannan ahalin namu Mai Albarka. haka suna gani kabir yayi wani mugun kudi ba zato bah tsanmani amma kuma da taimakona lckn ne nabashi kadarorinsa na fifty billion. Dashi yadaga wannan company nashi wanda hakasani da K.B FISHES PRODUCTION Lckn kuma wutan tsanar kabir yakara huruwa a zuciyan Lord lady Duk abunda zatayi bata nasara. Kwanan nan tadau dukiyansa dake garin jigawa. Shima saida na san yanda nayi narabasu da itah. Haka ta tura daya daga cikinmu wato Alhj usman Dan ya hada hannu dashi su cuceshi yayimai sharin cewa kifayen dayake siyarwa harkasar waje yake aikawa yanadauke da chemicals Wanda yake cutarda lfy mutane. Shikuwa kabir yayimai ta tass. Ya yimai Koran Kare. Hakan bakaramin tunzura Lord lady yayibah. Nikuma Naji matukar dadi dabai yarda dashibah. Tun farko shigata cikin qungiyar naji sunacewa akwai wata bakar daki wanda take boyayye acikin gidanan kuma hanan naji ance an boye wata. neman duniya nayi amma banga wannan bakar dakin bah Dafa Amriya tayi hawaye nabin fuskanta tace Amriya haka ina gani ba abunda zan iyayi ta kashe mln haruna. Wahalan duniyanan ba Wanda bansha bah Dan kawai na tseratar da wanan ahalin dalilin Dakika ganashiga dakin kabir dazu shine sbd nadauke karamin box wanda yake cike da gwala gwalai. Danaji sunacewa zasu daukoh. Yasa narugasu zuwa saikuna kika ganni amma kiyardada ni Wlh bani bace uwar shedanu. itah kanta uwar shedanun bawanda yataba ganin fuskanta kuma bawanda yasan inda take zaune. Dan Allah Amriya ki rufamin asiri kiyardada ni. Kodama zaki tonamin asiri kibari nagama wargaza plan dinsu. Tukanan saiki fadawa kowa ni yar qungiyar asiri ce. Dan inban cigaba da zama dasu a halin yanzu bah zata iyayin komai. Dan Wlh matar na shedaniyace taxman ciki. Jiyama wata tazo tayi mana kashedi indai bamu rabu dashibah zata gama damu. Hakan yakara bata mata rai tace saita hallakar da kowa na gidanan hatta kuda bazata baribah . Tsugunawa Aunty Amarya tayi cikin gwiwowinta hawaye nabin fuskanta tace. Dan Allah Amriya kiyi hakuri. Ki kayardada ni Wlh tunda nashiga cikinsu mah bantaba kisan Kai bah kuma bantaba shan jini bah Sauri daga ta Amriya tayi Tana Mai share hawayenta tace Aa aunty Amarya kada kidamu ina bayanki. Kuma nima zan taimakeki kuma zan goya miki baya. tabbas baza mu rabudasu bah dole saina tarwatsa su. Na ratse, na ratse da ubangijin da ya halliceni ya halinci kowane rai dake wannan doran duniyan. Inhar baza sudaina farautar rayuwan wannan ahalinbah nima bazan daina kashesu bah daya bayan daya Auty Amarya Amma amriya meyasa kikeyi kamar me kikina. kafun Amriya tabawa Aunty Amarya Amsa sukajiyo sallaman su nadirah. ko kallonta su nadirah basuyi bah sukazauna hakan kujera nesa da inda amriya take. Aunty Amarya kam naganinsu tayi maza tashige daki sbd bata cire WA ennen bakaken kayan bah. Kalisat ce ta kwallah WA aunty Amarya kira. Amsawa aunty Amarya tayi Tereda futowa daga dakin datake. Dawasu kayan ajikinta. Ganinan yayana. Fateema tace aunty Amarya gsk muna jin yunwa fah. Murmushi aunty Amarya tayi tace toh kubari na debo muku abinci saiku ci. Yauwa nadirah tace hadeda cewa shiyasa muke sonki uwar dakin mu. Dariya gabadaya suka kwashe dashi. Banda amriya datayi zuru zuru kamar Mara gsk tana kallonsu. Tashi Amriya tayi tanufi Inda suke zaune. Suna ganin tanufoh inda suke suka Mike tareda nufah hanyar waje. Saurin shan gabansu tayi tareda cewa Dan Allah ku.. Ya.. Kuri. Ummi tace baza mu hakurabah mara mutunci kawai. Durkushewa Amriya tayi kan gwiwowinta ta hada hanayenta biyu hawaye nabin fuskanta racer. Nasan.. Ban... Kyau... Ta.. . batakarasa bah. taji gabadaya sun rungumeta. suma suna kuka. Nadirah tace dan Allah kada kikara hawaye mami bata daukoki bah domin mu mudunga sakaki kukabah. komai kikayi amriya daidai ne. kuma Dan Allah kiyi hakuri ki yafemana. He ce tashigo tatarar dasu duk suna kuka. Magananta sukaji daga bayansu tana cewa. Waishin mutuwa hakayine agidanan. Dago Kai gabadaya sukayi. Tareda mikewa tsaye sukace mutuwa kuma grandma. Toh ai abunda nake tambaya kenen naga kunsa yar mutane agaba kuna rusa kuka itama tana rusa kuka. Kawai zakusa diyata Amarina Kuka. Kalisat tace Allah dai yashirya dawanan bace bacen suna dakike. Meye wani Amarina. Gidanku kalusa nace gidanku. Wato ku yaranan kun rainani koh. Bakuda matsala Dan kunganni a rayene dabana raye baza kudunga fadamin magana bah. Muryar aunty Amarya sukayi daga dinning tanacewa toh kutawo kuci abinci. Haka suka tashi suka nufi dining domin cin abinci. Suna ci suna Dan tafa hira. amriya tace nadirah yau ... Kalb... Zai... Dawo.. Nadirah tace waye Kalb kuma. Oh kina nufin yaya kabir fateema tafada . Girgiza Kai amriya tayi da alaman ehh hakane. Nadirah tace amma a ina kika ji wannan sunan Dan nasan yawanci masoyi hake kira dawanan sunan. Daga kanta Amriya tayi ta dora hakan Kalisat. Suma din maida kallonsu sukayi hakan Kalisat. Amriya tace. a.. Wayan.. Kali... Sat... Na.. Gani.. whattttt naji gabadaya Sun fada .yamushe fuska Kalisat tayi tace tohh tohhh ai naga yaya ABDUL ne. Meee dama soyayya kuke yi bamu sanibah. Toh yanzu aikunsani. Aunty Amarya tace Ashe inada suruka agidanan bansanibah. Kunyace Takama Kalisat Dan batayi zaton Aunty Amarya na wajan dining bah. Da gudu tafuce daga parlourn. Suko su nadirah inbanda dariya bah abunda sukeyi. Nadirah tace gsk kema Amriya yakamata mudunga koya miki turancinan da karatu Dan Wlh duk wanda haka fadamai baki iya turancibah bazai yarda bah. Kinaso nadirah ta tambaya girgiza mata Kai amriya tayi. Toh mugama cin abin sai mu fara. LONDON .. Two weeks later The result of the winner of this year isss kabir Muhammad. Ihuuuu da shewa ne yabaibaye wanan Hall din. Please we want him to come forward right away. Tashi kabir yayi. Yaje yakarba . Sannan yayi godiya. yakoma sit dinda yake zaune . Saida hakayi wani program din sannan haka tashi. Futa sukayi shida sadiq farinciki duk ya mamaye zuciyan . Kabir, kabir, sukaji hana kira abayansu. wannan dai dattijon nan ne yagani . Dattijon yamika masa hannun yace my name is Auwal jabbir. The chief Chief Justice of over the world. Shima kabir yace nice meeting you too. Chief Justice yace amma Kai awane gari kake a Nigeria. Kallon mamaki su kabir sukayi. Kabir yace sir dama kanajin Hausa . Mumushi Chief Justice yayi tareda fadin why not. My marital home is in Abuja. So taya kake tsammanin bazanji Hausa bah. Gsk munji dadin haduwadakai Sir. Toh shikenen nizam bi flirt yanzu natafi dana yusuf yanata damuna shida ammin shi nadawo. Aimuma a Abuja Muke cewar sadiq. Kuma yanzu zamu tafi tunda munruga da mun gama shirya lodged dinmu. OK that's good mutafi kawai. Sadiq yace barana kirasu mom infadamusu cewa yau zamu dawo. Kabir yace noo kada kafada kabari muyi surprising dinsu. Won amma fah hakan yayi cewar Chief Justice. suna hawa jirgi sai Nigeria. Ha airport sukayi sallama da Chief Justice dagaanan suka wuce inda body gourds dinsu suke daganan suka wuce anyar gida. parking motan sukayi daganan kabir da sadiq sukayi anyar part din mom cup na tea nagani a hannu amriya tana Bin nadirah dashi nadirah nacewa kibari Amriya kuma tacigaba da bin nadirah. Daidai lokacinda Kabir ya bude kofa. Abu Mai zafi yaji yazuba ajikinsa. Taasss, tasss, Tass's, kakeji yazuba wa Amriya Marika harguda uku dafe kuncinta Amriya tayi hawaye nabin fuskanta Dago rinannun idonsa yayi wanda suka kada sukayi jajir kallon kyama da wulakanci yazuba mata tareda nunata da yatsarshi yace................ m ************************* MU HADU A NEXT PAGE 馃搫 FAN'S 馃尮馃尮馃尮馃尮 . ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍 BABY ISHA 馃尯馃尯馃尯 2/28/24, 22:05 - AISHA M.B (Baby isha): 馃尮BISSMILLAHI RAHAMANI RAHIM馃尮 ALJANAR RUWA CE馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 1锔忊儯1锔忊儯 WRITTEN & DIRECTED 馃枈锔忦煐婏笍 BY BABY ISHA 馃尮馃尮 -------------------------------------------------------------------------------------- Are you blind who the hell did you think you are. Bakida hankali, banza, mahaukaciya, Dago idanuwanta Amriya tayi wanda sukayi jajir. Tace dan... Allah... Kai... Bata karasabah takarajin wasu saukan marukan. Dafe kuncinta Amriya tayi Wanda suke mata ciwo da radadi. Cikin hucii kabir yace ba'a bani hakuri, idan anyimin laifi indai zaki bani hakuri toh zaki cigaba da cin marine. Useless human being. Dai dai shima lckn da sadiq keshigowa. kabirr yaji mom tafada. Hayacin kadaya kabir are you normal Mom can you imagine what this useless bitch did to me. Wuce dakinka kabir banason jin komai. But mom gsk koma wace wannan saita bar wannan gidan a yau dinnan. Dad yace kabir to my room now. Dad nagama fadin haka yashige daki Bin bayanshi itama mom tayi. Oh my god kabir yafada. Kallon Amriya yayi wacce take tazubar da hawaye. Yace Wlh kisani tunda nadawo gidan nan saikin san Dani kikayi. Bangajeta yayi tafadi yanufi dakin mom dinshi . Khaleed da sadiq sukayi kan amriya da sauri. Dagata sukayi tareda bata hakuri. Su nadirah kuma suka wuce da itah daki. Rarashin ta sukashiga yi. Nadirah tace kiyi hakuri Amriya karki damu Allah saiya saka miki. Hawayenta Amriya tashare da Hannu daya. Tace dan ....Allah ...ina...son zan..je na..bashi ha..kuri. Kalisat tace what chab Allah ya kiyaye bayan yagama moranki da Marika shine zakije kibashi hakuri. Maimakon yabaki kezaki gabashi. Sadiq ne yashigo dakin yace Amriya kizo inji dad. Tashi Amriya tayi tabi bayan sadiq. Nunamata dakida suke sadiq yayi. Shiga dakin Amriya tayi da sallama. Amsawa sukayi. Zauna Amriya mom tafada. Dad yamaida kallonshi ga kabir. Yace kabir kabani mamaki matuka. Yanzu harzaka iya daukan Hannu ka mari mace. Bayan kuma macece ta haifeka. Fada sosai Dad yashiga mai mom ma ba'a barta abayaba. Shiko kabir jiyayi kamar ya nutse kasa tsabar takaici. Wani sabon tsanan Amriya yakeji yana kara huruwa a zuciyansa. Bata hakuri yaji mom tafada. Kallon banza ya watsawa Amriya yace mee to this dog. Tasss yaji mom dinshi tazubai Mari. Zaro ido kabir yayi cikeda kallon mamaki. Yadafe kuncinsa. Gabadaya a halin yanzu Amriya ta tsorata. Dad yace bazaka bata hakuri bah kosaina karamaka hakan wanda tamaka. Dago idonshi yayi Wanda suka kada sukayi jaa yace kiyi hakuri, yana gama fadin haka yatashi yanufi part dinshi. Hakuri sosai su mom sukashiga bawa Amriya. Itakoh AMariya bata hakurinsu mom takebah ta yanda kabir zai cire tsananta Azuciyansa kuma yayarda yabata zobenta takoma teku kawai take. Zaki iya tafiya. Godiya Amriya tayi musu daganan ta wuce dakinsu nadirah. Kabir nashiga daki sadiq da khaleed sukashiga yimai fada. Zuciyan kabir Sankara tafarfasa yake sbd baccin rai. Gannin yanda idonsa yayi jaa yasa sukaja baki sukayi shiru. Kallon kansa kabir yayi a madubi yanuna kansa da yatsa yace ni, ni, kabir yau mom dina ta mara sbd waccan karyar titin. Tabbas yanzu wasan yafara tsakanina dake. Na ratse tunda kikasa. Hannun mom dina yamari fuskana. Saina sa duniya ta gundureki. Ya gama fadin haka yanufi hanyar waje. Suma su khaleed naganin hakan sukabi bayansa suna kwallah Mai kira. Amma ko sauraren su baiyibah. Amriya nashiga daki tafada jikin su nadirah tareda fashewa da matsanan cin kuka . Suma su nadirahn kuka suka fashe dashi. Tareda lalashinta. Dago idanuwanta Amriya tayi tace yau sbd ni mom ta...mari Kalb Dan Allah ina...son zan..je na...bashi ha..kuri. Banko kofar sukaga Anyi. Dago Kai sukayi suka dora hakan kabir wanda yaketa faman huci. Fuzge Amriya yayi. Tareda farajanta yanufi hanyar waje. Kwace hannunta Amriya takeson tayi Amma takasa. Bin bayansu gaba dayansu sukashiga yi. Suna kiran sunansa. yana zuwa yabude gaban mota. hadida jefata cikin motan. kallonsu Nadirah yayi wanda suke nufosa. Hatake suka tsaya da tafiyan. Shiga motan yayi. Da mugun gudu ya fuzgi motan. su body guard din Gidan naganin hakan suka yi saurin bude gate din. Zama su nadirah sukayi sukadunga kuka. Khaleed ne yadaka musu tsawa. Sutashi subar wajan . Tashi sukayi suka nufi dakin Aunty Amarya. su sadiq kuwa. daya daga cikin motan gidan suka dauka suka futa domin nemo su kabir Amriya kam inbanda karkarwa ba abunda jikinta keyi. Tace Dan.. Allah... Ka.. Mai... Da.. Ni... Gida.. cikeda zafin magananta yashake wuyanta da karfi. Kakari Amriya tashiga yi. Tanason tacire Hannunshi daga wuyanta Amma takasa. Buga kanta yayi da glass din motan da karfi. Kara Amriya tasaki. Shiiii yamata nuni da hannu tayi shiru. Kallon hannunsa tayi sai taga zobenta a yatsansa Rufe bakinta Amriya tayi da hannuwanta hawaye nabin fuskanta. Wani babban gida naga yanufa. Bude gate din gidan yayi tareda shigewa da motan ciki. Parking space yanufah. Bai mah karasa parking bah yafuto daga cikin motan hadida nufah wajan da Amriya take. Bude murfin motan yayi. Kallon banza ya watsa mata. Hadida yin murmushin gefen baki. Ya fuzgo gashinta. Yafarajanta hakasa da gashinta. Amriya kam kukan mah yaki zuwa sbd wani radadi da takeji. Su khaleed kam ba inda basu zagabah amma basuga su kabir bah. Komawa gida sukayi suka sanar dasu dad abunda ke faruwa. Kiran kabir dad yashigayi da wayansa. shiko kabir nashigarda ita ciki yacilata hakasa kanta yabugu da bango. ganin Hana kiransa a waya yasa yayi switch off din wayan hadida wurgar da ita. what Dad yafada he switche the phone off. Kiran uncle habib dad yayi. Yakira kowana family. Nadirah kam kiran mami tayi tasanar da ita abunda ke faruwa. Hankalin mami bakaramin tashi yayi bah. Tabbas mami tayi danasani barin Amriya datayi tazo abuja. Kowa kagani a parlour hankalinshi a tashe. Zama kabir yayi hakan kujera yana Mai fuskantar Amriya. Yace tunda nake bantabah jin tsanar ya macebah kamar haka saike. tunda nake mom dina bata taba zagina bah bare duka. Amma yau sabida ke mom dina tadaga hannu ta mareni. Meyakamata nayi kenen, tashi yayi yafara kaikawo yace fadamin meyakamata nayi miki. Wane hukunci yakamata nayanke miki. Cikin sheshekar kuka Amriya tace. Ka.. Mai.. Da.. Ni.. Gida.. Nayi.. Alka.. Wa.. Rin.. Zan.. Tafi... Cikin zafin rai yazare ballet dinshi baiyi wata wata bah. Yafara zuba mata. Tun Amriya na iya ihuu har muryanta ya dashee. Saida yayi Mai isarsa. Yasamu kafarsa yayi ball. Da ita. Dafe cikinta Amriya tayi. Wanda yake mata mugun ciwo. Dago kanta tayi tadora hakansa cikin zuciyanta kuwa tace. Ni, wanda naceta, wanda na taimaki rayuwansa yake duka, nayi danasani tabbas na aikata babban kuskure a rayuwata. Dana yi niyan kasheka yanzunan zan iyayi amma bazan yibah. Maida kallonta kansa takumayi tace. Kaji... Tso..ron . Allah Kalb. What mee waye Kalb. Ni. Are you mad. Daga ta yayi daga kasanda take yakalleta. Wani Marin yakara sharara mata. Hadeda wurgarda ita kasa. Numfashi Amriya tafarayi sama sama. Jini na Bin kanta da bakinta Ni zaki fadawa adini. Inbanji tsoron Allah bah tsoronki zanji. Ahalin yanzu numfashin amriya baya futowa sosai. Dan da kyar takejan numfashi. Wannan kadan kika gani Wlh saina sa duniyanan ta gagareki, saina sa kinyi danasani sanina dakikayi a rayuwarki. Yana gama fadin haka ya aura sama. Jan jikinta Amriya tafarayi. Jini nata zuba takanta. Dafa kujera tayi zata tashi. Wani mugun jiri ne ya dibebata faduwa tayi awajan sumammiya. Futowa Kabir yayi. Cikin kananan kaya. Ganinta yayi a kasa ba Alaman numfashi a tattareda ita. Tsaki yaja yanufi fridge yadauko bottle water mai sanyi. baiyi wata wata bah ya kwarara mata ajinkinta. A matukar razane ta farfado. dagudu taban gajeshi tafara tafiya jikinta yana salubewa. Dasauri tashige daki dabatasan ko na wayebah. Tareda rufe dakin. Hatake bindinta nakifi yabaiyana. Jan bindin tashigayi. Tashige toilet. Tashige cikin batting baff.. Hadeda Jan numfashi. Cikin zafi rai kabir ya nufi dakin da yaga Amriya tashiga. Bubuga dakin yashiga yi. Saiyaga dakin a kulle. dakarfi yasa kafanshi yafara buga kofan. Faduwa gaban Amriya yayi. Saurin futowa tayi cikin ruwan. Tafara goge jikinta Amma saita kasa zama mutum. Hawaye ne yafarabin fuskanta. Meyasa kuma nakasa zama mutum. Meyake faruwa danine. Bayanda amriya batayibah amma takasa zama mutum. da mugun karfi kabir ya balla Koran. Rasss gaban Amriya yabada. Nashiga uku shikenan tawa ta Kare. shiga dakin kabir yayi. Yaga bata cikin dakin. Direct toilet yanufah. Yace budemin kofan kafun ranki ya bacci. Amriya inbanda hawaye ba abunda takeyi. Gashi takasa zama mutum tarasa yanda zatayi rintse idonta tayi. Bugu daya kabir yayi kofar ta balle. Zaro idoo kabir yayi, hatake gaban shi yafadi!. ************************* MANAGE PAGE 馃憦馃徏馃憦馃徏FAN'S MU HADU NEXT PAGE 馃尮馃尮 COMENT & SHARE PLEASE....... ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍 BABY ISHA 馃尮馃尮馃尮 2/28/24, 22:05 - AISHA M.B (Baby isha): 馃尮BISSMILLAHI RAHAMI RAHIM 馃尮 ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 1锔忊儯2锔忊儯 WRITTEN & DIRECTED BY BABY ISHA. -------------------------- Gabanshi ne yafadi ganin Amriya tana numfashi sama sama Tsaki kabir yaja. Aikin banza kawai daukanta yayi chakk. Bai zarce ko ina da ita bah saikan gado. Kwantarda ita yayi dagana yayi fucewarsa. Nannauyan Ajiyan zuciya Amriya tasauke tareda fadin Allah nagode mah. Dabakasa yaganin amatsayi Aljanar ruwa bah. Daya ganin na tabbata ta watakare. Wai meyasa bana iya rama abunda yayimin, meyasa nake rabidashi bayan ba'a min na kyale. Damm gabanta yafadi. Tabbas sabida zobena dayake a hannunsa shiyasa nakasa aikata komai. Yazanyi kenen gash ina bukatar nashiga ruwa babba yanda zansamu saukin jikina. Rintse ido tayi sbd yanda kanta kemata zugi da radadi. Tace tabbas Kalb Kai mugune. Saida zuciyata tacemin kada na taimake kah sanda kake kakarin mutuwa. Amma haka Narcissus maka naceceka. Amma yau ni Dana ceceka din kake wahalar. Ba laifinka bane. Yanzu yazanyi nakarbi wannan zoben nakoma duniyata. Nama fasa taimakonka awajan uwar shedanu zanyi tafiyata ne kawai idan nakarbi zoben . Haka Amriya tacigaba da magana ita kadai. Bude kafar Kabir yayi. Hannu shi rikee da first Aid Box. Ajewa yayi hakan table. Kallonta yayi hadeda ya mutse fuska cikin zuciyanshi yace kyakyawa amma ni baki munbah. daukoh wool da hydrogen yafara goge mata jinin dake zuba Saida yagoge jinin tass sannan yakuma daukoh Wani wool din ya dangwala spirit Mai yawa yafara dandana mata fishiness da karfi. Wani Azabeben kara Amriya tasaki. Buge bakin Kabir yayi. Yayi mata Alaman tayi shiru. Rufe bakinta Amriya tayi hawaye nabin fuskanta. Bangaren su mom kam bakaramin tashi Hankalinsu yayi bah bakamar Khaleed dayake jin in wani habu yasami Amriya zai iya mutuwa. Aunty Amarya mah hankalinta yayi matukar tashi. Ringing wayanta taji yanayi dauka tayi takara a kunnenta. Daga dayan bangaren taji ance. Maza ki hallara a fada yanzu. Hana gama fadin haka haka kashe wayan. Maida kallonta tayi kan su nadirah wanda kanaganinsu kasan basua cikin yanayi Mai dadi. Gyaran murya Aunty Amarya tayi tace kubani guri zan huta. Simi simi suka tashi tareda nufah part dinsu. Aunty Amarya naganin sun futa tayi maza ta kulle kofan tareda shigewa daki tadauko bakaken kayanta da mask tasaka. Tafuce tatami boyeyen anya bama bakowane mutum ne agidan yasanda Hanyar bah. Aunty Amarya bata zarce ko inabah sai fadan Lord lady. Durkushewa Aunty Amarya tayi tafara gaisheta kamar haka barkanki ranki shi dade. Uwar shedanu, da mayu. The lord of the whole universe, praise and worship most be given to you only. Ya isahh Lord lady tafada a tsawace. Tashi aunty Amarya tayi ta tsaya a inda tasaba tsayuwa. Magana uwar shedanu tafara kamar haka. Nashiga rudu, nashiga tunani cewar ya hakayi plan dinmu yake wargatsewa lokaci daya. Tabbas akwai Yar leken asiri acikin wannan qungiyar. Tabbas akwai wacce take cin Amanar qungiyar uwar Shedanu Demon lady. ,rasss gaban Aunty Amarya yafadi. Aunty Amarya ta asma da Na'am . Inason kigano min wanda yake cin amanar wannan qungiyar. Angama rankishi dade. uwar shedanu tacigaba da fadin. Duk ranar da na gano da gsk wata ko wani na cin Amanar wannan qungiya. Na rantse da qungiyar devilish jininsa ne zai zamo sadaukarwa ga ruwan sha nah. Monster. Yes lord lady. Inason ka sa yaranka suyimin kidnapping kabir gobe. Katambaye iyayenshi kadarorinsa na gidan marayu daya bude. Inkuma sukaki ka arbeshi har lahirah. Angama ranki shidade Gaban Aunty Amarya ne yafadi jin za'ayi kiddnapp din kabir. Alhj usnam yace. Ranki shi dade. Karkice na bujire magananki. Mai zai hana kawai idan. Sunki. A kyaleshi. Nikuma inada yarinya ZAINAB. Innace mata tadauki aiki a company sa tazama hannun damansa.baza ta bujire bah tunda nasan ta Dade Tana sonsa. Kinga abun zaizo mana da sauki. Yanda zata dunga kawomin bayanai hakan kudadensa da kadarorinsa. Kinga daganan saimu kwashe komai. Wannan shawarar nakawo amma inkinga baiyibah toh za'a iya kasheshin. Shikenen na yarda da maganarkah. Amma zan tunatarda Kai kada tamana shirme. Inba haka bah. Zan hallakata. Da yardan Allah komai zai tafi daidai. Alhj usman yakara fadin Uwar shedanu gsk inajin tsoro hakan wannan budurwan datazo jiya tace zata hallaka mu. Inbamuyi wasa bah kada Aje da gsk take zata hallaka mu idan bamu daina bibiyan rayuwan kabir bah. A hassale uwar shedanu tatashi. Sauran yan qungiya naganin hakan suka durkushe taresa yimata sujjada. Suna bata hakuri. Karya take, bata isah hallakani bah. Tabbas ba mutum bace . Dole saina gano a ina take. Kuma yanzu wasan yafara. wannan shine. tanagama fadin haka tayi tafiyarta. suma sauran yan qungiyan suka watse. Bangaren kabir kam. Saida yamata staff ya gyara mata fuska Dan kar aga shatin Mari a fuskanta. Tashi mutafi gida cewar kabir. Kisameni a waje Dan bazan jira kibah. Yana kaiwa nan yayi fucewarsa. tabe baki Amriya tayi tareda fadin kaika sani mugu kawai. da A lokacinda zobena yana tareda nine dabaka Isah katabamin koda yatsata bah. Tashi tayi. Wani mugun ciwon Mara taji yazomata. A daddafe tafara tafiya hannunta rikee da maranta Wanda yakemata mugun ciwo . Saida taje daff dashi. Kawai tatafi luuuuu zata fadi. Saurin riketa kabir yayi yana Jan tsaki. hadida zaunan da ita a gaban mota. whattt yafada. ganin yanda jikin shi yayi tsenin a jini. what's this rubbish. oh my god. Cikeda bakin ciki da takaici yace keee bakida hankaline zaki batani da jini. kekinsan kina period bazaki iya killace kanki bah. this is embarrassing Wlh. Cikeda rashin fahinta Amriya tace. Ni... Ban... Gane... Me.. Me.. Ka.. Ke.. Nu.. Fi.. Bah. gigiza kanshi Kabir yayi yace wato raina min hankali zakiyi koh. tsaki yaja yashige ciki. gidan. Yana shiga yanufi toilet. Saida ya yi wanka yakai so goma. Shinshina kanshi yayi yaji haryanzu yana karnin jini. . Saida ya hada sabulai. Wajan biyar. Sannan yacigaba da durza jikinsa kamar fatansa zata bare. Yanagama wah. Yanufi wardrobe yasaka kananun kaya. Tareda gyara suman kanshi. Yasaka oiling lotion Mai kyau da kamshi. Wajan turarema saida ya fesa wajan kala biyar. Sannan yafuto yanufi parkin space. Kallonta yayi jiyake kamar wani yana kara huramai wata wutan tsanar Amriya . dauke kansa yayi daga kallonta. Tada motan yayi suka fuce daga gidan direct hospital yanufa. parking yayi. yafuto daga cikin motan. ZAINAB dake tareda friends dinta zunzo wucewa ta hangoshi. Jikinta karkarwa tace kunga Sir kabir dream guy dina. Dole mah naje nayimai tayi soyayyata kafun lokaci yakure. Daya daga cikin friends dinta tace amma bakya ganin Hf akan bai dace bah. Kinsan tsaff ,zai iya duzgaki agaban mutane. murumushi zainab tayi tace ni yar Alhj usman za'a duzga. God for bid kudai kuzubah ido kugani. gyara zaman mayafinta tayi Wanda Dashi gwara babu Dan komai najikinta anagani. Tafara tafiya Tana lankwasa. Hartaje gabanshi. Excuse me handsome. Dago kanshi kabir yayi ya zubamata. Kallon sama dakasa yayi mata.tsaki yaja yace daman haryanzu hana samun lower class ladies bansani bah. Magananshi bakaramin batawa zainab rai yayibah. Basarwa tayi tace. Sir kabir. Nice Yar gidan Alhj usman. and so nace saime inke Yar gidansa ce hajiyeni yayi. Dazaki ce ke yargidan Alhj usman. Am sorry for my words Sir amma wacece wannan. Kallon Amriya yayi. Yakuma maida kallonsa kanta yace me kika gani. Zainab tace naga kuna tarene kamar ma'aurata. Is she your wife. Exactly yesss she iss. And how is that your problem . Wani kishi ne ya mamaye zuciyan zainab tace. Sorry butt. Eh you banason nakarajin wannan banzan murya naki. Karki tunzurani aikata abunda raina baiso bah. Dan haka leave before i count three. sir please kasaurareni dama daya kacal. Sir. kallonta yayi yace amma fah kinyi mugun raina min hankali. nayi miki kama da mazan da zan tsaya da ballagaza irinki ina mgn dasu. Sir but you kn...... Batakarasa bah taji saukan Mari. Amriya kam inbanda kallo ba abunda takeyi. Ita batasu takebah ta ciwo da radadin da maranta yake mata take. how dare you am talking you are talking. did i resemble your mate. dafe kuncinta zainab tayi zuciyanta namata kuna. Wani irin tsanan Amriya ya baibaye zuciyanta. Cikin ranta tace dukk sbd kee ya mareni na rantse hakanki zan fanshe marina. Barnan yafada a tsawace. Saurin barin wajan zainab tayi. Tanufi inda kawayenta ke tsatsaye sai kwasan dariya suke. maida kallonsa yayi kam Amriya yace kekuma tashi mushiga ciki. ba.. zan... iya... bah.. Cikeda baccin rai kabir yace baza ki iya bah toh sokike na goyaki kenan tsswm yaja tsaki. Dallah malama tashi duk kinbatamin seat da jini. Tashi tayi suka nufi cikin hospital din. wata nurse yasamu yayi mata bayani komai. rikee Amriya nurse dintayi tace kaje kawai zan kulada ita abunda hake bukata yanzu kaje pharmacy kasiyo pad dazatayi anfani. What you mean mee. Naje nadiyo pad a big person like me. Impossible. mikawa nurse kudi yayi wajan five thousand yace kekije kisiyo mata. Saurin karba nurse dintayi hannunta na karkarwa . Tace ok Sir. Fucewa yayi daga wajan. Yakai motan wajan wanke mota. Dan bazai iya cigaba da ganin wannan kazantan bah shigar da Amriya nurse din tayi cikin room 2. Tace barana kiramiki doctor Amina saita dubaki. Daganan kidan gyara jikin ki kafun tazo. Toh Amriya tace. Futa nurse din tayi. Toilet Amriya tashiga tafara gyara jikinta. Saida tadau fifteen minutes kafun tadawo mutum daga Aljanar ruwa datake. Doctor Amina ce tashigo hannunta rikee da kaya. Futowa Amriya tayi. Sharaff sukayi ido hudu da doctor Amina. Wani mugun faduwa gabane ya ziryarcesu gabadaya. Amriya tace cikin ranta. Wannan bawanan matar bace da na buge bansanibah awajan kitso. Tattaro nutsuwanta dct Amina tayi tace sannu yata yajikin Naki. Da... Sau.. Ki.. Yauwa Ganshi inji mijin ki yace nabaki kisaka wannan kayan.. Amriya tace ba.. Mi.. Jina.. Bane.. kaninane... zaro ido Dct Amina tayi tace kani kuma ba yaya bah. Amriya tace... bai.. Kai.. nakira.. shi... yaya.. bane.. shi.. yasa... nace kanina... murmushi dct Amina tayi. lck daya taji Amriya tashiga ranta sosai. dct Amina tace inyaciki fah.. Tabe baki Amriya tayi tace.. Yaji... Din.. Mai... Zai... Iyayi.. Min.. Wanan.. Mug.... Batakarasa bah idanuwata suka sauka hakan na kabir Wanda ya tsaya fuska a murtuke hannusa rungume a kirjinsa. Kurrrr kara cikinta yashigayi. Hannu na karkarwa ta karbi rigan hannu dct Amina tashige toilet. murmushi Dct Amina tayi tace da Alama kanacin zalin wannan sister taka. Kalifah tana ganinkah ta rude. Zama yayi kusada itah yace kyaleta dct zamu gamuda itane. Ringing wayanta yafarayi dayawa tayi tareda yin sallama. Tace yusuf kafiye takura Wlh nacema idan ina duty kadaina kirana koh ban fadama bah. Bangaren yusuf kam ya shagwabe fuska yace aba ammi kinsan bazan iyayin 1 hour banji muryanki bah. Toh saikayi nika rabudani Wlh shiyasa mah nakeson babanka ya aurarda Kai kowa ya huta. Hau ammi korata kikeyi kenan. Ba dolebah duk kabi ka addabi mutane kodan kasan kai kadai mukeda shiyasa kakeson samun hawan jini koh. Noo ammi magana bazata kaimu har haka shikenan zandaina kiranki idan kina duty byeee adawo lfy. Katse wayan tayi tareda fadin this boy bayaji Wlh . Futowa amriya tayi cikin abaya pink wanda yayi matukar yimata kyau. Yamushe fuska yayi tareda fadin inkingama kisameni awaje. Yana kaiwanan yayi fucewarsa. yauwa yata kinsa pad din. ehh... nasa... yauwa.. toh ka wannan diklophenic din kishashi da safe dakuma dare. Godiya Amriya tayi mata daganan tafuce daga dakin. Murmushi dct Amina tayi tace gsk she is beautiful. Amriya na futa tanufi hanyar Motan tareda bude murfin no motan baya tashiga. Wani kallon bakida hankali yazuba mata yace. Wato ka drivern ki koh. Dallah futo kikoma gaba kafun nabata miki rai. Futowa Amriya tayi tashiga Hanan motan. Fucewa sukayi daga harabar hospital din suka nufi hanyar gida. horn yayi hatake body guard sukashiga bude kofa. . su mom najin karan mota sukayo hanyar waje. Parking yayi. Yafuto daga cikin motan futowa itama Amriya tayi. Su nadirah. Naganinta sukatafi da gudu suka rungumeta. Kusada grandma zaibi yawuce tace zonan Mai kan giginya wato Kai harnakai intsaya agabanka kaki gaisheni toh fadamun ina kakai mun yar jikata. Wajan su mom Amriya tanufah tareda gaishesu. Mom tace lfy mushiga ciki koh. Shiga ciki gabadayansu sukayi shiko gogon naku inbanda hura hanci ba abunda yakeyi... Mom tace fadamin yata Mai kabir yayi miki dakuka futa dazu. dago kanta Amriya tayi tadora hakan kabir harara ya watsa mata sauri dauke idonta tayi daga gareshi tace bako....mai. mun fu..tane yawo. shi...ne yake fada...min Abunda yayi...min ba...dai...dai ba..ne ku..ma inya...femai. shi...ne nace....mai naya...femai. Ya....kaini gu...rin siya...yya yasi...yamin wanan ka...yan. Zaro ido gabadaya su Kalisat sukayi. Dan tabbas sunsa gabadaya abunda tafada karyane. Grandma tace karyane Wlh wannan botoramin ne zai baki a hakuri AI Wlh koda AL qur'ani zaki daukoh ki min ratsuwa dashi bazan yardabah. wannan yaron da bakin zuciyansa gareshi zai baki akuri karewanta man harda siyan kaya. Su khaleed mah sunyi mamaki wai kabir yabawa mace hakuri shima kabir yayi mamaki yanda ta rufamai asiri. Murmushi Amriya tayi tace ku.. Yar.. Da.. Dani... Da.. Gsk.. Nake. mom tace shikenan wuce daki. daddy su sadiq mah yayi fucewarsa daga gidan . Dad yace kowa zai iya tafiya. su nadirah kam Bin Amriya sukayi hardakin Aunty Amarya. Kallonsu nadirah Aunty Amarya tayi tace kudan bamu guri zamuyi magana. Tashi gabadaya sukayi suka fuce daga dakin. Amriya meyasa kikayi karya. Fashewa Amriya tayi da matsanancin kuka tace bazan iya fadabah Aunty Wlh bansan meyasa bah zuciyata bata iya laminta Inga hanayiwa Kalb fada. Shiyasa. OK shikenen na fahimta ki kwatarda hankalinki. amriya Akwai fah gagaruman Matsala . Share hawayenta Amriya tayi tace wane matsala. Uwar shedanu zata sa yaranta su sace kabir gobe . Amriya tace Toni ina ruwana sukasheshi mah bazan kara taimakonsa bah Wlh. Kitaimaka Amriya kekadai zaki iya dakatardasu daga Darian hakan. Amriya tace taya, taya zan iya dakatarda su. Zan yiwa mom dinshi dabara sainace mata banyarda da maganan kibah nacewa hakuri yabaki daya futardake. Sainace mata tasa gobe kutafi wajan company sa tare yanda zamu tabbatar da cewa yabaki hakuri. Daganan kuma nasan dole yayarda kar hagane ba hakuri yabaki bah. Ni bazanje bah. Su kasheshi din sukawo min zobena natafi duniyata. Meee wanee zobee Aunty Amarya ta tambaya cikeda rashin fahimta Damm gaban Amriya yafadi . ************************* MUJEDAI ZUWA FAN'S DOMIN JIN YANDA ZATA KAYA 馃尯馃尯馃尯 DA ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? COMENT & SHARE PLEASE 馃憦馃徏馃憦馃徏 DAGA ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍 BABY ISHA 馃尮馃尮馃尮 2/28/24, 22:05 - AISHA M.B (Baby isha): 馃尮BISSMILAHI RAHANI RAHIM 馃尮 ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 1锔忊儯3锔忊儯. WRITTEN & DIRECTED馃枈锔忦煐婏笍 BY BABY ISHA 鉁ㄢ湪 ------------------------------------------- Tashi Aunty Amarya tayi taje kusada Amriya Wanda tayi zuru zuru tana Kallonta. Aunty Amarya tace wane duniya amriya zaki koma, kuma wane zobe kabir zai baki. Hmmm dama emm a gaskiya ni da kal.... Sallamar Kalisat sukaji waigowa sukayi gabadaya. Aunty Amarya tace banace kubani guri zamuyi magana bah. Turo baki Kalisat tayi tace Aunty Amarya su yaya Khaleed ne fah suka ce nakira musu Amriya. Mike wah Amriya tayi, da sauri tanufi hanyar futa. Aunty Amarya tace Amriya ina zakije bayan bamu gama magana bah. Kass Aun..ty Amar..ya ki ...ba.. Ri.. Wata.. Ran.. Na.. Fa.. Da.. Miki. Tana kaiwa nan taja hannun Kalisat suka fuce daga part din tah. Mamaki Aunty Amarya tashiga ganin da kafun Kalisat tashigo normal take magana. Amma tana shigowa kuma tadawo yin kikina. Lallai yarinyar nan miskilace. Bangaren su Kalisat kam suna futa direct part din su kabir sukashiga. Sallama sukayi. Daga ciki su khaleed suka Asma banda kabir Wanda gabadaya hankalinshi yanakan computer da Alama Abu Mai mahimmanci yake yi Aciki. Nuni khaleed yayi Kalisat data futa. Turo baki Kalisat tayi tace. Ni Wlh bazan tafi hakuma cin zalin Yar uwata bah. Kee dani kike. Tashi khaleed yayi yanufi inda Kalisat take. Kalisat naganin haka kafa Mai naci ban baka bah. Matsoraciya kawai khaleed yafada. Harde hannuwanta Amriya tayi a kirjinta. Tareda yin kallan tsayuwan kabir. Tace ga.. Ga.. Ni.. Ance.... Kana... Ki... Ra.. Na.. Ajiyan zuciya khaleed da sadiq suka sauke. Khaleed yace Dan Allah Amriya zauna. Harara Amriya ta galla Mai tace da....ba...dan ka..ce Dan All.ah ....bah da...ba..zan zau.. Na.. Bah.. Zama tayi tace ga.. Ni.. Khaleed yace dama Amriya inason nabaki hakuri ne hakan halin tsana dana dunga nuna miki tun muna Lagos. AMRIYA Tace shi.. Ke.. Nan.... Na... Ha...ku... Rah.. Sadiq yace yauwa kanwar mu. Sadiq yakumacewa shima oga kabir din yace zai baki hakuri. Dago kansa kabir yayi yawatsawa sadiq wani banza kallo. Yace sadiq are you normal. Hope dai bawani abu kasha bah. Imagine mee giving this dog hakuri. Kee kabir ya daka WA Amriya tsawa . Karki yi tunanin cewa zan iya baki hakuri impossible. Abunda bazai taba yuhuwa kenen. Cikin kasa da murya sadiq yaceda khaleed inaga fah Oganan kishi yake. Dan yasan ko A mafarki bazai iya samun kyakyawa irin wannan bah. cikin huci kabir yace sadiq don't dare mee this afternoon. Wlh. inka karacewa kishi nake ranka zai yi mumunan baci. in rasa wanda zanji kishi sai wannan abar Mai kama da Aljana. god for bid. ku kyau yadama banibah. Kada kusake hada koda inuwata da wannan karyar. Khaleed yace kenen dama sanda kuka futa ba hakuri kabata bah. Daukan computer shi kabir yayi yace bani zaka yiwa wannan maganan bah. Ita zaka tambaya tunda itah takware a harkar karya harta iya fadin abunda bai farubah tace yafaru. Yana kaiwa nan yayi hanyar daki daga sama sukaji muryan Amriya tace da...ka..ta.. Kalb. tsayawa kabir yayi domin yaji wane raini hankalin tazomai dashi. Zuwa Amriya tayi hargaban kabir. Kallon zoben hannunshi Amriya tayi takuma maida kallonta kansa tace. Ban...yi tsam....ma....nin zaka iya gaya.....min ma.... GA.... Nah.. Har.. Haka.. Bah. nayi... tsa... mmani... koda... kowa.. zai.. gujeni... bazaka.. kujeni.. bah... sabida... taimakon ... Rayuwarka dana... dungayi... . keee what are you saying.. guys inaga yarinyar nan tah kwalbe ne Amma. Murmushi Amriya tayi. Tareda rikee hannun kabir da zobenta ke sanye ajiki ... Yarrr, yarrr. Jikinshi yayi. saurin fuzge hannunshi yayi daga nata. Tareda nunata da yatsa yace kada koda kuskuren ne yasa ka ki kara tabamin hannu. Domin jikina banaki banebah na adanawa masoyiyata ne harsai naganta. Kuma bazan gaji da nemanta bah. Dan haka bace min daga gani. Wani hawaye Mai zafine yafara zubowa Amriya. Murmushi Amriya tayi tareda fadin.. Ina.. Fa... Tan.. Kah... Gane... Gas.. Kiya.. kuma... Zanso .. Inga ... Ranar... Daza kah... Gah... Masoyiyar.... Taka... Wacce.. Ta mallaka... Maka... Wannan... Zoben.... Dake... sanye... A hannunkah.... Domin..... Farin.... Cikin... Kah.... Kuma... Itah... Ta zauna... Ciki... Bakin... Ciki.. Kee malama.. Na rantse inbaki futabah.. Daga dakinan bah. Zakisha mamaki. Nah. Cikeda kunan rai Amriya tace.. Wai... Meyasa... Baka.. Gane... Wah... Ne... tassss kakeji kabir yazubawa Amriya lafiyanyan mari.. Dago idanuwanshi yayi wanda suka kada sukayi jaa. Yace . Nine bana fahimta how dare you. Kara daukan hannushi yayi zai karamata wani marin.. sadiq naganin haka ya funcikoh Amriya. Yace is OK kabir. Kayi hakuri kashiga daki kaii malam gafara. kabir yafada . gabdayan su khaleed sun tsorata da halin kabir tunda suke basu taba ganin ran abokin nasu yakai kololuwar baci bah kamar yau. Cikin lion Voice dinshi kabir yace leave now kafun ranki ya baci. cikeda rawar jiki Amriya tayi saurin barin dakin. Direct dakin su nadirah tanufah. Da gudu ta shige dakin . A firgice su fateema dake firah suka dago Kai. Kafun suce Kala. Amriya tashige toilet tareda kulle wa. numfashinta na sama sama. Ta cika bafff da ruwa.. Tareda shigee cikin ruwan tana Jan numfashi hatake kyakyawan bindinta ya baiyyanah Hawaye ne sukafara bin fuskanta A furgice su nadirah sukayi hanyar toilet. Din sukashiga Bubuga kofan . Amma sukaji shiru. Kalisat ce tafara kuka. tareda fadin dama nasani shiyasa nace bazan tafi bah gashi inaga sunkarayimata wani abun. Cikin rashin fahimtar magana tah nadirah tace kiyi mana dalla dalla mana ni bangane abunda kike fadi bah. Tundaga abunda yafaru harkarshe Tafada musu. saida macemata kada takara shiga harkar su amma gashinan abunda yakarar faruwa. bubuga kofan sukacigaba da yi. bude kofan Amriya tayi. fadawa jikinta sukayi tareda fashewa da kuka. banbare jikinta Amriya tayi tareda kwanciya kan gado hawaye nabin fuskanta. 4 :30 am kada kadamu zan ceci rauyuwarka bazan Bari kamutu bah. a furgice yafarka daga mafarkin dayake. Dafe kanshi yayi Tereda fadin meyasa kike wahalar dazuciyata ne yaushe zaki dawo cikin rayuwata yaushe zaki baiyyana. Damm gabanshi yafadi zuciyanshi yafaramai zafi zoben hannunshi yakalla yaga yachanza Kala. dafe zuciyanshi yayi tareda fadin meyasa kuma zoben ya chanza Kala. 鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪鉁? 2/28/24, 22:05 - AISHA M.B (Baby isha): 馃尮BISSMILLAHI RAHANI RAHIM 馃尮 ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 1锔忊儯4锔忊儯 WRITTEN & DIRECTED BY BABY ISHA (AISHA M. B馃尯) ------------------------------------------- Meyasa mu wannan zoben tukunamah wai me wanccan yarinyar take magana hakai ne dafashi yaji hanyi. Dago Kai kabir yayi yazubawa Sadiq. Lfy kabir naga kana magana Kai kadai. Ajiyan zuciya kabir yasauke tareda fadin bakomai kawai wani Abu na tuna. OK toh tashi kadauroh Alwalah Kai kadai muke jira khaleed yana waje . Tashi kabir yayi yanufi toilet yayi Alwalah sannan suka wucce masjid. Bayan sun dawo daga masjid suka wuce dakin su dad domin gaishe dasu dama Alhadan gidan kenen da safiya kowane da na gidan saiyaje yagaise da iyaye Aunty Amarya na hango tana tafiya sadaff, sadaff harta Isah dakinsu nadirah. Murda hannun kofan tayi sai ta Tatar a bude. Shiga tayi tanufi inda Amriya ke kwance. Amriya, Amriya tashi. Bude idonta Amriya tayi tace Aunty Amarya kece Awanan lokacin. Shiii kiyi shiru Amriya kisameni A part dina yanzu. Tana kaiwanan tabarar dakin tashi Amriya tayi tabi bayan Aunty Amarya. Shiga part din Aunty Amarya Amriya tayi ta Tatar da ita a zaune kan kujera. Gani Amriya tafada. Aunty Amarya tace kin manta maganan da mukayi dake. Amriya tace wane magana kuma mukayi. Kai Amriya yanzu so kike kifadamin cewa kin manta maganan mu hakan kabir . Niba zanje bah cewar Amriya Aunty Amarya tace dan Allah Amriya kije ke kadai ce kawai zaki iya tseratar da rayuwansa daga WA encan shedanun mutane. Amriya tace toh wane tabbaci kikedashi nacewa zan iya taimakonshi tun jiya kikecewa ni kadai zan iya. Taya nidin harnaki matsayin wah dazan ceci rayuwansa. Murmushi Aunty Amarya tayi tana Mai fadin nafa ganki ranan nan. Damm ganan Amriya yafadi tace a ina kika ganni yaushe kuma. Aunty Amarya tace naganki sanda kika zo kika tada guguwa. A lokacin fuskanki sanye da gyale ina takallonki gabadaya a ranar kinyi matukar burgeni. Harnakecewa ina mazanga fuskanki. Kina cillah guguwan kuma gyalen fuskanki ya cire. Saikuma naga fuskanki ya baiyyana. A lokacin danaji su nadirah nafadin kin bata banyi tsammani kebace saida naganki tukunan. Sannan zuciyata yasamu salama sbd nasan idan kina tareda kabir bazaki bari a cutardashi bah. Duda bansan kedin mutum bace koh Aa amma Wlh zuciyata ta aminta dake fiye da yayan dana Haifa da cikina. Ajiyan zuciya Amriya tasauke tareda fadin a gaskiya nidin mutum ce kuma nibansan suwaye ahalina bah. Tun ina yarinya natashine da wannan baiwar ajikina. Amma dai zaki taimakeshi koh aunty Amarya Ta tambaya . Kwarai zan taimakeshi indai ina numfashi a wannan duniyan bazan Bari shedanun mutane nan su taba koda farcensa bah. Koda kuwa zan rasa Raina. Yauwa koke fah haka, haka San jaruma da cika magana. Yanzu kije kiyi wanka kiyi sallah nizan je na fadawa su dad dinsu kabir. Maganan mu najiya. Ni nayi sallah dazu tareda su nadirah. OK toh kishiga kiyi wanka. Toilet Amriya tanufah idanuwan Aunty Amarya ne yasauka hakan bayan Amriya wanda yayi kaca kaca da jini. A firgice aunty Amarya tayi kan Amriya. Tareda fadin Amriya meyasa meki haka naga jini a bayanki. jini kuma sai a lokacin Amriya ta tuna abunda kabir yafadamata jiya. period. ko kina period ne,cewar Aunty Amarya Amriya tace menene shi period din. Kee period ne bakisani bah da girmanki . Nidai gsk bansanshi bah. Toh Alhada wanda kowace mace idan ta balaga zatadungayin shi. Amriya tace nima jiya nafara ganinshi ajikina. whatt jiya kenen kika fara Amriya ta gigiza Kai na Alaman eh. toh shikenan barana baki pad dina daya rage saiki sa. daukoh pad aunty Amarya tayi tareda mikawa Amriya karba Amriya tayi tareda shigewa toilet fadawa tayi cikin ruwa. Bidin tah golden ya baiyyana. Wasa tashigayi da ruwan Tana dariya . Hartagama ta kintsa kanta 2 hours later. Da wannan shawaran zamu sani idan kuma baiyi maka bah. Toh komai kafada daidai ne. Nannauyan ajiyan zuciya dad yayi tareda fadin karima kiramin kabir yanzu awayaa. Dialling numbern kabir mom tayi ringing biyu kabir yadaukah yadauka bakin rikee da sallama. Kasameni a dakina yanzu. Bata jira cewarsa bah ta katse wayan sadiq yace me mom tafada. kabir yace haka tace nasameta a part dinta. OK toh kayi sauri zamu jiraka a awaje futa kabir yayi daga dakin tareda nufah dakin Mom dinsa. Da sallama yashiga ciki daga ciki su dad suka amsa. Kujera yasamu ya zauna tareda fadin gani mom Dad yace dama ni nasa mom dinka takiraka a awaya. Sbd maganan Amriya. kabir yace maganan tah kuma ai naruga dana bata hakuri komai ya wuce. Komai bai wuce bah. Cewar Mom. A gsk kabir bamu yarda da maganan Amriya na jiya bah. Dad yace Dan haka na yanke hukuncin cewa daga yau tare zaku dunga zuwa company kah da Amriya. Har na tsawon wasu lilac Dan mu tabbatar da gsk kabata hakuri. whatt kabir yafada. But please dad Dan Allah kada ka hadamu da itah. yanzu mah zaku iya kiranta agabanku nakuma bata hakuri. amma Wlh ma'aikatana su ga babban mutum kamar ni kuma da mace. Dad yace bah shawara nake baka bah umarni nakebah. Dan haka Katashi kutafi itama yanzu zata zoh tasameku. kabir kam jiyayi kamar ya kurma ihuu tsabar takaici da bakinciki. Cije lebenshi pink yayi wanda sukayi jaa kamar ansa jambaki yace shikenan Dad duk abunda kuka fada daidai ne. Amma Dan Allah ace mata tayi sauri muna jiranta awaje. Yauwa toh barana je nakirata. Cewar Aunty Amarya. kabir direct wajan parking space ya nufah idonshi sun kada sunyi jaa. khaleed yace lfy kuwa kabir. Sadiq yace yauwa body guards ku tawo mu tafi. Kabir yace bada body guard zamu tafi bah. Dakan mu zamu tafi. Cikeda rashin fahimta sadiq yace kamar yaa kasan tunda muke bamu taba futa batareda body guard bah. Kayiamana bayani mana kabir cikeda baccin rai kabir ya naushi gaban mota. tareda fadin kan you imagine wai mu da wanccan banzan yarinyar zamu dunga tafiya company nah. what su khaleed suka fada. khaleed yace wace banzan yarinyar kenen kabir. Kabir yace bansani bah inta futo kua ganta shashashai kawai. Kuna abu uwa bakuda kwakwalah. Jahilai. Tohhhh sadiq yafada wato kenen hakan mu zaka zuba fushin naka. Kabir yace Inna watsa hakan ku menene. Eh mezai faru. Khaleed yace Allah ya huci zuciya maza. Yauwa Amriya kinga yanda kikayi kyau cikin wannan kayan. Toh maza kitafi suna jiranki . Amriya tace amma gsk Aunty Amarya inajin tsoro kar kabir yakara aikatamin wani Abu. Ni yanzu gabadaya tsoronshi nake Wlh . Murmushi Aunty Amarya tayi tace kai Amriya Amma kinsan Ai matsoraci baya taba zama gwani koh. Toh Dan haka kidainah tsoronshi shidin fah bah Aljani bane koh Maye dazaki ji tsoronshi.. kawai abunda nakeso kisa a ranki shine taimakonshi zakiyi kinji koh. Toh ngd barana je. Karjinin shi ya hau. Dariya Aunty Amarya tayi tace Amriya kenen. Jeki toh ina muku fatan nasara. Futa amriya tayi tanufi parking space. oh my god su khaleed suka fada. Tareda fadin dama itah kabir yake fada. Wow gsk she look cute and pretty cewar sadiq. Tsaki kabir yaja tareda cillamai mukulin mota. yace gashi kayi driving Dan ni bah bawan wawuya karuwar titi yashige seat din baya bane. Kalman shi nakarashi bakaramin sosa ran Amriya yayi bah. Basar wa itama seat din baya tashiga. Su khaleed kuma suka zauna agaban mota Tada motan sadiq yayi suka bar gidan. Direct hanyar company suka nufah. Shiko kabir inbanda tsaki ba abunda yakeyi. Gabadaya su khaleed mamakin kabir sukeyi yanda lokaci daya ya chanza daga kabir dinda yake a dah. itakoh Madam Amriya gabadaya hatakure take yanda taga kabir yana watsa mata banzan kallo. horn sadiq yayi hatake masu gadi sukashiga bude gate duk inda suka gifta sai angaishe su. Saida kabir yawuce wajan gate uku. Sanan yayi parking. Gabadaya ma'akatan company sunyi mamaki ganin basua tareda body guards kamar yanda suka saba. futowa gabadayansu sukayi. Kowane ma'akacin company idonsa hakan Amriya. daya daga cikin ma'akatan yace sir wacece wannan yar Saudi Arabia din. Kallon saiq kabir yayi tareda maida kallonsa kan wannan ma'aikacin Yace sadiq ka rubutawa mutumin nan takadan kora daga aikin right now. Sir am sorry Dan Allah kada kasa hakoreni da wannan aikin nake ciyarda iyalina inkasa haka koreni da wane aiki zandunga ciyar dasu. kabir yace my wish is my command. Sadiq do as i said. yana Kaiwa nan yashige ciki company Wanda yake 10 stories fashewa mutumin yayi da kuka tareda fadin Dan Allah ku rokan min shi ya yafemin. amriya kam cikin zuciyanta tace amma gsk Kalb bashida imani. yanzu dama har yan waje yake wulakantawa. Gabadaya mutumin yabawa Amriya tausayi. sadiq yace kada kadamu zamu shawo kanshi. Amriya mushiga ciki koh. ciki naga sunshiga ba abunda yake tashi sai karan engine da machines. Gabadaya kowa ka gani harkan gabansa yake Dan sunsa halin sir kabir daidai da karamin abu kabatamai toh korace. Amriya kam ba abunda idanuwanta ke harba dasu sai kifaye wanda hake ta datsan su amasses cikin kwali tareda wrapping dinshi. gabadaya zuciyan Amriya a yanzu tafarfasa yake ganin yanda hake dadda tsa jinsinta. Wani Dan karamin kifi tagani za a datsa. Saurin wafce kifin tayi tana huci. Tasaka shi acikin ruwan flower. Tace ku me...yasa ...baku... Da... ima....nine tsaya...wa ma'aikatan sukayi suna kallonta. Cikeda mamaki khaleed yace kamar ya basuda imani. Ba....ka gah wan....nan Dan kara....min kifin za....su kashe......bah wa....ne laifi ya Aika.....ta mu....ku daza.....ku kashe.....shi. Kallon kallo sukashigayi tsakanin su lokaci daya ma'aikatan suka kwashe da dariya. jin ayaniya yasa kabir futowa ma'aikata naganin shi sukayi tsit. Kamar sunga mutuwa. suka cigaba da aikinsu. komawa office dinshi kabir yayi. Suma su khaleed suka bibayansa. Suna shiga suka tarar dashi a zaune. Kan chair. sadiq yace Sir kabir wata tazo sunanta zainab wai tana neman aiki. kabir yace kuce tashigo. futa sukayi itama Amriya tabi bayansu dakata. yafada a tsawace. Nuni yayimata data zauna zama Amriya tayi. Jiki na rawa. shigowa zainab tayi. Koh sallama babu. Tafara takowa inda yake. Daka mata tsawa kabir yayi tareda fadin ke nan din gidan ubankine koh daki gyatumarki daza kishigo ba sallama. Kayi hakuri Sir . Sir din kaniya. Futa kije kiyimin sallama. futa zainab tayi tashigo bakinta da sallama. koh amsawa kabir baiyibah. yacigaba da danna computer. sir kace nayi sallama kuma nayi baka amsabah. dago kanshi kabir yayi sai a yanzu yaganeta. ohh ashe domestic Animal ce tashigo min office bansani bah. toh kifara bayanin abunda yakawoki ki futarmin daga office. Sir dama nazo neman aiki ne. Kabir yace ki aje takardunki kifuce nan da two weeks kidawo. what cewar zainab amma sir two weeks ai yayi yawa. Kallon Amriya zainab tayi tace dan Allah Mrs kabir kice yarage yayi yawa. Who is Mrs kabir kabir yafada for what you said nakara two weeks akai. Kidawo nan da 1 months. Sir please kayi hakuri. leave, kabir yafada ranshi a bace, nace kifuta kafin ranki ya baci. sir Dan Allah, wurga mata takadun yayi yace Ke namafasa daukanki futa bazan daukeki aikibah, maza futa min daga office kafun nanuna miki asalin colour nah. Tattare takadunta zainab tayi tareda zines Amriya kallon tsana ta fuce daga office din. Useless dog kawai. Cikin zuciyan Amriya tace waishi wannan koda yaushe cikin zafin rai yakene inda nasan irin haka yake daban ceceshi bah a teku Knocking sukaji daga waje. Kabir yace come in. wani ma'aikaci ne yashigo hannunshi rike da files yace good morning sir. Amsawa kabir yayi fuskanshi a murtuke . Sir Mr Johnson famous daga U. S yana bukatar 1 thousand pieces of fishe and yace 15 thousand dollars zai biya. OK kuje kukaimai. Banason wani magana kuma. monster yanzu yazamuyi mushiga cikin wannan company Wanda naji ankira da monster yace saikace baka kware a harkan nan bah to kazuba ido kagani nizanshiga baterda anganeni bah. Kuma zan futo lafiya. ringing wayan kabir yaji yafara. hello. mom kabir maza kudawo gida yanzu. OK mom gamunan zuwa. kiransu khaleed yayi yace sutawo zasu tafi gida mom tana kiransu. tashi yayi tareda fucewa daga office din itama Amriya tabi bayanshi. idanuwan Amriya ne suka sauka hakan monster wanda yayi sama upstairs damm gaban Amriya yafadi wanan ba daya daga cikin mutanen uwar shedanu bane. Bin bayan monster Amriya tayi batareda tabari yaganta bah. futowa su ukun sukayi khaleed yace kabir ina take. Ohoh mutafi ta tawo a kafa. Haba kabir sadiq yafada. Meyasa kake behaving haka. Kaikasan ba inda tasani a nan kuma kace mutafi mu barta. Cigaba da Bin bayansa tayi zainab kuma na zaune wajan steps tana cin hayaba. taga Amriya tawuce .zainab tace wanan babban dama ce Dana samu yanda zan rama abunda sir kabir yamin hakanta. wajan ten stories din zainab ta hau tareda jiran Amriya tazo ta wuce. Tana ganin Amriya ta nufoh inda take. Ta yarda bawon banana hakasa . batareda Amriya tasanibah bah ta taka bawon hayaba. subalewa Amriyatayi daga sama . Takusan fadawa ta waje. Rikee karfen Da haka kawaye wajan Amriya tayi. Tareda rintse idonta. Zainab naganin haka tayi saurin futowa daga cikin company tareda kallon inda Amriya take a makale taruke karfen gamm. Ihuuu zainab sukaji. Tana fadin waiyoo GA Mrs kabir a makale zata fado. zaro ido gabadaya sukayi tareda kallon saman ten stories din. Amriyaaaa. Khaleed yafada kada ki tsaya kada ki saki gamunan zuwa. Rintse idanuwan tah Amriya tayi hawaye nabin fuskanta. Jin hannunta tayi yana mata zafi da radadi. Gashi inta Saki zata iya mutuwa. Kabir kam ibanda tsaki ba abunda yakeyi. wai mema yakaita ten stories kabir yafada. su sadiq da sauran ma'aikatan company sukayi hanyar hawa na goma lifter suka danna zasu shiga amma yakiyi hakan yasa suakabi upstairs. Amriya kam jin hannunta take kamar zai cire tama kasa yin ihuun. sbd Azaban datakeji. Cikin sheshekan kuka. Tace Allah sarki. Kiyi hakuri Aunty Amarya bazan iya cika miki Alkawarin Dana miki bah nasan ina cikawa mutuwa zanyi. Ban cika muradainah bah. kallon kabir tayi Wanda kokadan damuwa bata baiyyana a Fuskansa bah. Kayi hakuri Kalb bazan iya taimakonka bah ni nasan yanzu tawa taruga data Kare. Murmushi tayi tareda fadin zanyi kewarkah. Daidai su khaleed suka hauroh kan ten stories. Din. ina maka fatan Alkhairi Kalb. tana kaiwanan ta rufe idonta tareda sakin karfeen. Amriyaaaaaaaaaaa. 鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪 SHIN AMRIYA NA FADOWA NE KOH AA, HANYAKUWA ZA'A SAMU WANDA ZAI CECI AMRIYA DATA FADO, SHIN MUTUWA TAKEYI DAGA FADOWAR KOH KUMA HAKASIN HAKAN MUJE ZUWA DOMIN JIN YANDA ZATA KAYA. ACIKIN LITAFIN MU MAI SUNA ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煂婐煂? COMENT & SHARE PALEASE 馃憦馃徏馃憦馃徏 ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍 BABY ISHA 馃尯馃尯 2/28/24, 22:05 - AISHA M.B (Baby isha): 馃尮BISSMILAHI RAHMANI RAHEEM 馃尮 ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 1锔忊儯5锔忊儯 WRITTEN & DIRECTED馃枈锔忦煐婏笍 BY BABY ISHA (AISHA*M* B鉁? ) ''''''''''''''''''''''''''鈥?''''''''''''''''''''''''''''鈥?'''''''''''''''''''''''''''鈥? Kabir naganin haka yatafi daidai inda yaga Amriya zata fada da gudu. Da mugun karfi ya chafko tah tafada jikinshi sumammiya. Wani irin yarr yarr yaji sanda tafada ajikinshi Ajiyan zuciya su khaleed dake sama suka sauke. Da sauri suka saukoh daga upstairs din Tafi ma'aikatan suka farayi. Tsaki kabir yaja Tereda cewa duk Wanda yakaramin tafi toh daga yau zai bar aiki a company nah Tsit kake ji. Sadiq yace kabir amma fah wannan ranar kayi Abun kirki. Cikeda takaici kabir yace Kai dallah baka ganta a hannuna bah a rikee kuzo ku amsheta kokuma na jefarda ita Wlh. Zaro ido khaleed yayi yana Mai fadin kabir, sadiq Amriya bata numfashi fah. Rass's gaban Kabir yabada tareda fadin kamar ya bata numfashi. Ajiyeta kabir yayi a bayan mota. Tareda Kare mata kallo. A firgice sadiq yace bamu ruwa khaleed Gaban mota khaleed yanufah tareda daukoh ruwan faro. Mikawa kabir ruwan khaleed yayi. Kabir yace mezanyi kuma da ruwa. Tsaki khaleed yaja tareda fadin wayake takai hana ta rai kaikuma kana shakiyanci. Karbe ruwan khaleed yayi yafara watsa mata kadan kadan a fuska. Koh giftawa amriya batayi bah. Innalilahi Wa inahilaihi rajihun. Sadiq kirama daddy kah muna bukatar Ambulance 馃殤 yanzu. Mukaita Asibitin da motan mu cewar sadiq. Baza akaita a motana bah saidai ku tari napep. Wlh kabir bakada baka da hankali cewar khaleed. Cikeda zafin rai kabir yace ni kakecewa banida hankali sbd mace kuma agaban ma'aikatana Yess kabir kana Abu uwa mara lisafi. Kokuma nace kamar wanda baiyi karatun adini musluncibah. How dare you khaleed. Ganin abun nasu bana zubawa ido bane yasa sadiq fadin plaease kabir kudaina wannan bah girmanku bane. Kuna kuna musayar yawu da juna. Barana kira dad dina idan yana kan duty. Ringing biyu haka dauka sallama sadiq yayi daga dayan bangaren mommy ta amsa. Mommy ina wuni, lfy kalau sadiq ya aiki, sadiq yace Alhamdulillah. Toh haka hakeso. Amma bawani matsala daiko naga ka kira daddy kah. Eh Wlh mommy nah bawani matsala yau baije wajan aiki bane. Mommy tace eh Wlh baije bah sbd yau mami tadawo abuja. . Sadiq yace mami tadawo OK toh kibawa daddy wayan inason zanyi magana dashi. Mommy tace ok sadiq barana bashi Wayan. Direct dakin daddyn su sadiq ta nufah. Da Sallama tashiga daki daga ciki daddy ya Amsa. Mika wah daddy wayan mommy tayi. Karba daddy yayi tareda yin sallama. Amazes sadiq yayi tareda fadin daddy Dan Allah inason kayiwa nursings dinka magana suzo company mu da Ambulance Dan Allah. Ambulance kuma badai wani abune ya faruba. Eh wlh daddy bakomai kawaidai Amriya ce ta sabulo tafado daga kan ten stories. Innalilahi wahinahilaihi rajihun daddy fada tareda mikewa tsaye tareda fadin ganinan zuwa company yanzu. Noo daddy you don't need to stress yourself kawai Ambulance muke bursts sbd missing abata taimakon gaggawa. Amma Dan Allah daddy kada kafadawa su mom sbd kan hankalinsu yatashi. Shikenan sadiq barana kira nusings din sai sutawo da Ambulance . OK daddy muna godiya Agaishe mundasu Aisha. OK toh zasuji. Katse wayan sadiq yayi tareda sauke nannauyan ajiyan zuciya. Kallon ma'aikatan kabir yayi tareda fadin kowa yatafi gida nabaku holiday na 1 week kuma kowane mutum acikinku zaiji alert na dubu Dari wanda zai isheku na ci da sha har na tsawon 1 week. Godiya sosai ma'akatan sukashiga Mai daganan kowa yayi hanyarsa. Gefen naga zainab takoma tareda daukan wayanta tafara kira. Nikainah banji abunda take cewa bah sbd yanda take magana ciki ciki. ba'a fi 15 minutes bah Ambulance yakaraso cikin company .da sauri kabir yadauki Amriya tareda saka tah cikin Ambulance din suma su khaleed ba'a barsu a baya bah. Zainab naganin za'a rufe kofan Ambulance din tanufesu da gudu. Kutaya, kutsaya, Dan Allah cewar zainab. Cikin zafin rai kabir yace kee malama Murray's mu miki uban mee. ZAINAB tace nima zan iya binku Dan Allah . kibimu kimana mee cewar kabir. Koh ke zaki Samar mata da lfy. Dan Allah kabir bamuda ishashen lck kabari kawai ta tawo tareda mu cewar sadiq. Kinga shigo mutafi shiga ciki zainab tayi tana Mai murmushin gefen baki. Bayan wasu lck daya gabata. Hawaye nabin fuskanta tashige parlour . Alhj usman yace lfy yata waya tabamin kee yanzu nasa Asamin shi bakonci lahira. Aa Baba basaika sa han kashe shibah. Sir kabir nee. What wane kabir din,, zainab tace sir kabir Mai company K.B FISHES PRODUCTION. what meya hadaki dashi Gsk Baba I love him kuma inajin idan badashi bazan iya rayuwa bah. Wlh Baba jinake duk wanda ya hanani strands saina aikashi lahira koda kuwa kaine. Aa memazaisa na hanaki auransa. Auranki dake dashi bah fashi amma ta anya daya zaki iyasamun soyayyar sa. Wata anya kafadamin komenene Zanbi koda kuwa zan rasa Raina. dole kinemi aiki a company sa what ZAINAB tafada tareda fadin Baba amma aikasan ba fishery na karanta bah taya kuma zan iya aikin fishery. Kee Dan dallah bakya kwashewa Wlh ai daganan ai zaki samu soyayyar sa kuma inason zaki daukoh min kadararsa dake cikin company a boye.. Kayy amma Baba sosai ka hadu. Alhj waigowa gabadaya sukayi suka dora hakanta. Turo baki zainab tayi tareda fadin ya muna mgn kuma kizo kiyimana gatso. Kee zainab ni mahaifiyarki kike fadawa haka. Aba Alhj maimakon kadorata hakan hanya Mai kyau shine kuma kake dorata a gurba tacciyar hanya. kee malama ina ruwanki cewar Alhj. Da ruwana mana Alhj tunda nice nadau cikinta na wata tara. Nakuma haifo ta da cikina rai a hannun Allah na Raine ta hartakai wannan lckn. Toh taya zakace ina matsayin mahaifiya kace bazan San ciwon kaina bah. Alhj kasani karshe Azzalumai bata kyau. Wannan hanyar dakuka dauka ba hanya bace Mai kyau. Wlh ka chanza hali. Wannan kenen ke dallah rufewa mutane kofa khaleed yafada . A firgice zainab ta farfado daga tunanin data shiga. kulle kofan tayi tareda ya mutse fuska. Tafiya suka farayi. Lck daya kuma haka karya kwana. Kabir yace Kai ya haka Bayan mikewa zakayi kuma zaka Karya kwana. Shiru sukaji ba amsa. Cikeda baccin rai kabir yace ehh who are you dazanyi maka mgn kayimin banza. Juyowa hakayi hatake na razana ganin bah nursings bane monster ne da yaransa. Wani kwalba Mai kama dana Turare monster ya daukoh tareda fesa musu. Ba'a fi 30 second's bah bacci Mai nauyi yayi awon gaba dasu. 1hours later Su kabir na hango a daddaure ajikin bishiya. Ruwa acikin bokiti naga monster yadauka tareda watsa musu da mugun karfi. A firgice dukkansu suka farfado banda Amriya da haryanzu bata farfado bah. cikeda zafin rai kabir yace ehh who are you guys. wato kidnapping mu kukayi koh. kwarai kidnapping din ku mukayi kuma kaikadai kumayi niyan kidnap saikuma tsautsayi yasa suma sukashigo tarkon mu. waya monster yadauka tareda dialling numbern dad. Daga WA dad yayi. hello monster ne ke magana muna bukatan dukiyan kabir dake jigawa. Nan da 24 hour dakuma 1 billion inba Hf haka bah zaku zo kutarar da mushen su. Bai jira cewar dad bah ya katse wayan. a firgice dad ya Mike tsaya. Cikin tashin hankali Mom tace meyafaru dad kabir. Sun sace su kabir. Karima yan garkuwa da mutanene suka kirani. Salati gabadaya su sukayi. Harsu nadirah dake saukowa daga kan bene. Nashiga uku Aunty Amarya tafada cikin zuciyanta. Grandma tace waiyoo nashiga uku na lalace shiyasa nace su dunga tafiya da hody guds amma sunki. Muhammadu ka kara kiransu Dan Allah. A firgice mom tace dad kabir yanzu meye abun yi. Wlh in habu yasami dana zan iya mutuwa. Dashes gabadayansu sukayi dakuka. Banda Dad daya dake yace suyi shiru. cikeda kunan rai kabir yace kayi maza ka kunce mu inba haka bah ranka ya bace. Dariya monster yayi tareda fadin nasaba jin irin wannan kananun maganganun a irin bakin mutane irinku. Dan haka kayimana shiru kokuma ka bakunci lahira. murmushi kabir yayi yace fada kawai kayi baka aikataba idan ba tsoro bah kah aikata mana. Ka aikani lahiran indai da gsk gyatumarka namiji ta haifo bah Dan daudu bah. Toh kanunamin mazan takan kah mana yafada a tsawace. cikeda baccin rai monster yayi kan kabir tareda kunceshi hadeda shake Mai wuya. Kabirrr su khaleed suka fada . Cikin zafin rai kabir ya kwace wuyanshi daga wajan monster. Kokawa sukafarayi tsakaninsu Inda kabir yayi nasaran buga monster a kasa. wajan su sadiq kabir yanufah domin ya kuncesu. Kwarbo kafan kabir monster yayi. Kabir baiyi ko inabah sai jikin amriya. Hatake zoben dake hannun damansa yataba goshin Amriya. Wani kara da walkiya ne ya wanzu. Tareda bakin hadari. Wanda ya kauraye gabadaya ilahirin dajin. Yarrrrr jikin Amriya yayi. Tafara bude idonta kadan kadan. Daga bisani ta saukesu hakan kabir. Dake yashe hakasa. lumshe idonta takarayi domin dishi dishin datake gani. Budesu takuma yi ta kalli hagu da damanta saitaga su khaleed a daddaure. Zaro ido tayi sai hayanzu ta Lura a daji suke ba gida bah. allura naga monster ya dauko cikeda mugunta yayi kan kabir . Zaro ido Amriya tayi gannin yayi kan kabir. Kalbb. Amriya tafada rikee kan Kabir monster yayi yaseta daidai jijiyan wuyan kabir. Ya chaka mai Alluran. wani mugun kara Amriya tasaki. wanda yasa gabadaya dajin girgiza iska Mai mugun karfi hade da kura ya tashi. Fuzge zaren da haka daureta Amriya tayi takarasakin wani karan. Gabadaya su khaleed sun tsorata da lamarin Amriya. Hatake idon Amriya ya chanza color fatan ta yafara sauyawa. Wasu hakora Zara zara suka fara baiyyana tareda Zara zaran farcina masu mugun tsini. Wani hayaki ne yafara futowa daga bakinta. budee bakinta, tareda kwallah wani karan. Wanda ya firgita monster. huci Amriya tafarayi tareda fadin meyasa, meyasa zaka illatamin shi, meya muku kukeson hallaka shi na rantse yau zanga bayanku. Na rantse bazaku barnan da rankubah. ba a haifeni wannan duniyan domin naga hana zaluncin agabana. bah. kusani nice Ajalinku. tunda harka iyasa hannu kah illata shi na rantse da ubangijin danake bautawa, yau saidai buzun kah ba kaibah. kallon su sadiq tayi tareda tura musu hayaki. Ko second 5 baiyibah bacci yayi hawon gaba dasu. dura tayi kan monster. sukafara kokawa.. inda amriya tayi nasaran yay yagashi da farcinanta tareda danna Mai hakoranta a wuyanshi. faduwa monster yayi mutacce. sauran yan dabansa mah saida tagama dasu. Tass. Faduwa Amriya tayi kan gwiwowinta tareda fashewa da kuka. tunda nake bantabah aikata kisan kaiba amma hakan kah Kalb na aikata kisan Kai. Na rokeka. Kacire Tsanan dakakemin. kusada kabir taje Wanda yake a sume. ta dago kansa Jikinsa gabadaya ya koma Green rungumesa Amriya tayi. Hawaye nabin fuskanta. kallon sa tayi taga green abu gabadaya ya baibaiye shi cikeda firgicewa Amriya tace guba kuma. Ajikin Kalb dole nice kawai zan iya ciremai gubanan. Zan ciremaka Kalb koda kuwa zan rasa Raina. bakinta tasa a nasa tafara zuko dafin jikinshi. 鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪 YANZU HAKA SOMA WASAN ALJANAR RUWA馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? FAH NEXT PAGE ZAI DAU AYA DA SUGAR. ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍 BABY ISHA 馃尯馃尯馃尯 2/28/24, 22:05 - AISHA M.B (Baby isha): 馃尮BISMILLAHI RAHANI RAHEEM 馃尮 ALJANAR TUES CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 1锔忊儯6锔忊儯 WRITTEN & DIRECTED 馃枈锔忦煐婏笍 BY BABY ISHA 鉁ㄢ湪 ((((((((()))))))))))((((((())))))) Wani irin yarr jikinshi yabada . Murmushi Amriya tayi tacire bakinta daga nashi. Wani irin jiri ne yafara daukanta. Hatake idonta yafara sauya kala zuwa Kore. Tashi Amriya tayi hatake tafadi jikinta yafara sauya kalo. Lumshe idonta tayi. Tareda fadin Dole nashiga ruwa kuma bazan iya shiga teku bah saida wanan zobe . Kallon hannunsa Amriya tayi. Tafara zare zoben ha hankali. Hartayi nasaran cireshi gabadaya. Kallon zoben tayi murmushi dauke a fuskanta. Tareda rintse idanuwanta. Ta zura zoben wani irin tsawa da walkiya ne suka wanzu. Waigawa tayi sai idanuwanta suka sauka hakan babban ruwa. Murmushi tayi tareda fadin gsk nayi kewarkah teku. A daddafe tanufi ruwan. Tareda yin tsale tafada a ciki. Hatake kyakyawan bindin tah ya baiyyyana. Iyooo tashiga yi acikin ruwan tareda wutsil wutsil aciki. Tana dariya. Hatake wannan dafin najikinta yafara bacewa . Saida tadau kusan hawa tana abu daya. daga nan kuma tafuto daga cikin ruwan . Tareda busarda kanta. Wajansu kabir ta nufah kamar ta tuna da wani Abu saikuma naga ta tsaya. Tareda fadin Amriya wannan babban dama kika samu. Tunda naruga danasamu abunda yakawoni duniya mutane. Yakamata nakoma duniyatah. Yauwa gurmuzu, zeharis , sunaina dasauran Aljanun ruwa. Kusani yau Amriya zatadawo gareku. Su monster dake yashe jikinsu yayi jina jina ta kalla. Tareda fadin dole nakwashe gawawakinan kafun su tashi su gansu. Jansu tayi tareda jefasu cikin kogi. Hatake ruwa. Ya hadiyesu Kallon su khaleed tayi Wanda suke daddaure. Inda suke tanufah tareda kuncesu gabadaya. Kollon zainab tayi tareda fadin gsk nagode. Yar uwa. Da bakisa nafado daga kan waccan dogon gidan bah. Dayanzu bamuzonan bah. Kuma da yanzu ban karbi zobena bah. Ngd ta sanadiyanki nasamu zobena cikin sauki. Yanzu kuma zan tafi nabarku. Kallon kabir tayi tareda fadin mugu bazaka kara ganina bah bare kakara tsanata kadunga min zalunci. Inkunje gida saika gaishemun dasu nadirah. Amma fah Kalb kana cutarda zuciyan mace dayawa. Kana azabtar da zuciyan nadirah dayawa. Kadaure koda so daya ne ka mallaka mata zuciyankah. Nizan tafi. Yaya Khaleed, yaya sadiq , dukkan ku zanyi kewarku . Kugaishen mun da mami da Mom. Da kowa idan kun isah gida. Duk abunda takedada bawanda yaji tah sbd gabadaya su suna Duniyan bacci. Sai watarana. Ni natafi. Tana gama fadin haka tayi tafiyarta. Tafiya take bah jinkirtawa. Kollo take Bin gabadaya dajin dashi. Tsayawa tayi tace Aunty Amarya. Kiyi hakuri Amriya bazata iya cikamiki muradanki ki bah. Babu anfanin taimakan wanda bai damu dakaibah. Tana fadin haka tacigaba da tafiya. Chakk ta tsaya jin gurnanin daga bayanta. Juyowa tayi. Hatake gabanta yafadi. Ganin su kabir Sun harde hannuwansu a kirji. Cikeda baccin rai kabir yace me kike da zobena a hannunki. Cikin rawar murya Amriya race. Dama, dama, fadu.. Wa. Tayi.. Shine.. Nadauka.. Idan.. Kah tashi.. Sai.. In baka. Kibani koki gudu dashi. Saurin girgiza kanta Amriya tayi tace ba guduwa.. Zanyi.. Dashi.. Bah. Cire zoben tayi Tamika Mai. Kwacewa kabir yayi yasanya a hannunshi. Khaleed yace yanzu suna ina wa enda sukayi kidnapping dinmu. Zainab tace dan Allah mutafi ni tsoro nakeji. Kee ubanwaye da yace libido mu shegiya harkinada bakin magana. Stupid girl kawai. Cewar kabir. Sadiq yace Dan Allah duk bawanan bah musamu hanya mubar wanan dajin. Wlh ni tsoro nakeji. Toh ta ina zamubi mubar dajin nan kafun su karaso su same mu. Cikin daga murya kabir yace wato tsoro kakeji koh. Wa encan mutanen idai suka sake sukashigo hanuna saina nuna musu. Cewer ruwa wuta ba sa'ar ruwa bane. sbd jaraban ku kunsa ta karfi da yaji nazama Mai tsurutu . Zainab tace mudai please mubarnan. Will you keep that your untidy dirty mouth shurt. Oh i should show you another face chakk maganan kabir ya tsaya jin gurnani daga bayanshi. juyawa yayi hatake idonshi yasauka hakan zaki Wanda ya zalalo da harsheshi. ihuuu sadiq da zainab suka Saki tareda yin baya baya. . a firgice kabir yafara ja da baya. rikee hannun su gabadaya sukayi kamar hadin baki gabadaya suka ruga da mugun gudu. zakin naganin haka. shima yanufesu da gudun gsk. gudu suke bah ka kautawa. kafan kabir ne ya harde da itaciya dake kasa hatake yafadi. Kalbbb. Katawo... Gashinan... Khaleed mah ihuu kiransunan sa sukashiga yi Amma ina kabir yakasa ciree kafansa daga wanan itaciyar. Inda kabir ke yashe zakin yanufah. Ya fara tafiya. A hankali. Shikenen, shikenan, mun mutu yau. Sadiq yafada wanda ke kan bishiya. Yariketa gamm. Su khaleed tuni suka aura kan bishiya . Banda Amriya Wanda ketafaman kiran sunan kabir. Rintse idanuwansa kabir yayi Dan hayanzu yagama sadaukarwa ya mutu. Baya zakin yayi. Daga bisani ya tafi kan kabir aguje. Amriya naganin haka. Azafafe tayi kan zakin. Da karamin iccen dake hannunta. Murgunawa itada zakin suka shigayi. Sukafara kisses tsakaninsu. Yaga bayan Amriya yayi da zara zaran farcunanshi Wani irin azaba da radadi Amriya takeji. Ba abunda kakeji sai gurnani zakin. Iccen hannunta tayi nasaran cokamai a ciki . Tareda tattaro karfinta ta wurgardashi gefe Faduwa zakin yayi gefe. Maida numfashi Amriya tashigayi. Kan Dan dutse dake cikin dajin Amriya tasamu tazauna Zaki bai daddara bah yakara tashi. Tareda karayin Kan Amriya. Dago idanuwanta Amriya tayi ta zubawa zakin brown eyes 馃憖 dinta Hatake zakin yafara tsagaita hudu. Dawani irin karfi zakin yaja burki. Ya tsaya. Saikuma yayi kan Amriya. Yanazuwa. Ya rinsina tareda kasa da kansa. Yafara gurnani. tsugunawa zakin yayi. tareda sa kanshi a cinyar Amriya yana gurnani. Shafa kansa Amriya tashigayi. Lumshe ido. Zakin yayi. Yana cigaba da shafa kansa a cinyarta. Ritse idonta Amriya tayi. Jin yanda bayanta kemata zugi da radadi gashi sai futarda jini yake. da kallon mamaki su kabir kebin Amriya dazakin dashi. Khaleed yace Amriya ki koreshi zai cinyeki NE wayoo zai miki ki gudu. zainab da sadiq kam inbanda karkarwa ba abunda jikinsu keyi. sadiq yace yau Karo na farko naga zaki . Kuma yana shirin cinyemu wanan wace bakar rana ce. Dama saida nace muku muyi adua futadaga gida Kukaki yanzu gashi Bala'i ya rafkoh mu. kallon zakin Amriya tayi. daga kansa Zakin yayi tareda kallonta. kallonsa tayi tareda sakarmasa murmushi. dawani irin gudu yabar wajan. Ajiyan zuciya gabadayansu suka sauke tareda sailors daga kan bishiyan dasuke Kai. inda Amriya ke zaune ta Junginan dakanta su khaleed suka nufah.. Sadiq yace Amma me kikayi wa zakinan naga lck daya ya chanza daga sarkin dawa. Gsk kedin yar baiwace Amriya. Tabe baki Kabir yayi tareda fadin bawani yar baiwa yaga ba tsoka ajikinta dazai ci sai kashi shiyasa yafasa. Cinta ni Wlh zakin yabani Aushi dabai cinyeta bah. Cikin rudu khaleed yace Amriya kinji ciwo da yawa ki tashi mirage gida hakaiki hospital. Kinji. cikin muryanta daya fara dashewa tace bazan... iya... tafiya..bah.. yaya kha..leed., bazan.. iya.. bah .. Ku.. Tafi kawai... Kubarni.. Ni... Bandamu.. Da. Rayuwata.. Bah.. nafi.. damuwa.. da rayuwarku.. sbd.. kunada.. iyayye.. wanda.. idan.. abu.. yafaru daku... saisunfi.. kowa bakinciki... kuma.. bazasu.. iya.. juraban.. gani abu.. yafaru daku.. bah.. Nikuma.. Koda.. Wani.. abu.. Yasameni.. Koh.. Namutu.. Bawanda.. Zaimun.. Kuka.. Bawanda.. Zai tayarda.. Hankalinshi inbah A Ahalinkubah .. Banida.. Kowa.. Banida.. Wanda zai.. Mun kuka.. Koh yaji.. Rashin.. Jin dadi . Sbd.. Ni.. Marainiya.. Ce.. Dan.. haka.. kutafi.. kawai.. Ta karashe maganan hawaye nabin kuncinta. Wani irin tausayinta gabadaya sukaji. Sadiq yace kada kikara fadan irin wannan mgn. Waya gaya miki ke marainiya ce. Bayan kinada mu. Dan haka keba marainiya bace kinada Ahalinki. Wanda in abu yasameki. Kawabata zai kaimu bakin ciki. Dan haka duk abunda zai farudake saidai yafaru damu. in mutuwa zakiyi. muma sai mu mutu tare. Khaleed yace kwarai kuwa Dan haka tashi mutafi hakaiki asibity. kabir yace kai dalla litanies itah hana dolenen tace kurabuda ita. kukuma sai ninnike mata kuke. rubbish ni inta sheka mah saina fijin dadi. yarinya tace mutafi. Badamuwa bane inta mutu. Kukunwani tsaya a kanta uwa iyayenta. Cikeda baccin rai sadiq yace. Kabirr meyake damun Kah Haka yaushe kazama mara imani, mara zuciyan tausayi, Dakatardashi kabir yayi da fadin sanda nayi ido hudu da itah nazama mara imani. Cikin kunan rai khaleed ya Mike tareda fadin. Kai wane irin mutum ne mai zuciyan shedan. Naga sbd wah tashiga wannan Halin basabida kai bane. Koh da ta tsaya tana kallonka. Zaka kasance a Raye a halin yanzu. Datuni wannan lion din yashafe babinka. Du basabida taceci rayuwankah bane tashiga wannan halin datake ciki bah . Ohoo ita taga zata iya did i tell her to rescue my life. Kaga bani nace ta taimake Nibah itace wa halalliya tana diya mace tana kokawa da dabba. Cirmen banza kawai. Kyaleshi Amriya. Khaleed yace kuma kasani zakayi danasani abunda kake mata kuma duk min daran daren dadewa saika nemeta kabata hakuri. Kuma a lckn ne itakuma zata dizgaka kamar kayan wanki zakace nafada. Ni kabir Dan gidan Alhj Muhammad zan durkusa nabawa mace hakuri. Impossible kasani ranar bazata taba zuwa bah. Tashi Amriya tayi kan kafafuwanta. Wani irin nauyi kafafunwanta suka mata. Zama tayi tareda fadin bazan iya tafiyabah. Kallon kabir khaleed yayi Yace kabir please kadauke tah mutafi. Me kabir yafada. Kallon kansa kabir yayi yakuma maida kallonsa garesu yace Amma khaleed kayi matukar mugun raina min hankali. Mee to this girl. Wai me ka maidanine tukunan. Tsabar raini hankalin mah inrasa wave Zan dauka sai wannan mai tsufar Aljanu. Ku meyasami hannunku da bazaku iya daukanta bah. Hada hannayenshi Khaleed yayi yace kabir na rokeka da Allah. Na rokeka da Annabi Muhammad (S. A. W) Kadauketa bamuda ikon daukanta sai Kai. Please. Kamar yaa bakuda ikon rikeeta, sadiq yace zaka sani Amma sainan gaba zaka fuskanci maharani mu. Shikenan naji dabadan kun rokeni bah da bazan dauketa bah Wlh. inda Amriya ke zaune kabir yanufah tareda yamutsa fuska. daukanta yayi chakk. Gabdaya zuciyoyinsu ya buga lck daya. Zainab kam jitayi kamar ta hadiye zuciya ta mutu sbd bakin kishin dake damunta. Tafiya suka farayi batareda sunsan ina suka nufah bah. bangaren su Mom kam gabadaya bawanda ya iyayin motsin kirki. Kana kollon fuskokin su. Zaka San yana tattareda damuwa da fargaba. Aunty Amarya tace kakara kiransu koh zasudaga. Dad yace nakira yakai sau Amsin amma ba'a dayawa. Yanzu bawai surutu zakuyi bah adua zakudungayi kar abu yasami yaran mu. Mom tace ni nafi damuwa da Amriya sbd rikonta mami tabamu. . Kallon mami Mom tayi tace kiyi hakuri maryam munkasa bawa bakuwan mu kulawa. Mai kyau. haba karima mami tafado. Saikace bansan kaddara bah. Ai ladders bata wuce kankowa. Insha Allahu mah ba abunda zai samesu. Kawai muyi musu adua. Shine magana bawai mutsaya munabawa Juna hakuri bah. Tafiya su kabir keyi batereda jinkirtawa bah. Kabir kam inbanda tsaki da unitary fuska bah abunda yakeyi. Yanda yaga Amriya tayi lift ajikinshi kaamar tasamu katifah. Sukoh su khaleed basudamu da tsakinda yakeyi bah tunda dai yadauketa Alhamdulillah Tafiya mai nisa sukayi daga baya sukafara gani wucewar motoci. Murna sosai su khaleed sukadungayi. daidai bakin titin suka tsaya. Daidai kuma lck hana kiran sallah magriba. Sadiq yace Yanzu abunda zamuyi inada yan chanji ajikina sai mutari napep mu hau. whatt kabir yafada god for bid. napep. kamar ni in hau napep. babban mutun irina impossible abunda Bazai taba yuwuwa kenen. kallon bakada hankali sadiq da khaleed suka watsamai. Khaleed yace. Munacikin wannan halin na bukatar taimako mah saika nuna wannan girmankai da jijidakai. Koba mutanene suma ke hawan napep dinbah taya zamu isah gida kenen inba mu hau napep dinbah. Sadiq tace kyaleshi khaleed inaga tattabara zamu zama muje gida. saukarda Amriya kabir yayi. yasakala hannunta daya a wuyansa yace ku banason ku fadamin bakar mgn fah. And Kai khaleed kadai San niba sa'an wasanka bane. Kasan na girmeka koh. Eh ka girmeni da shekara daya takk. Kabir yace koda koda da minute daya ne nadai ruga kah zuwa duniya kuma na girmeka dan haka dole kadunga bani respect. toh baban yaya. khaleed yafada. Napep guda biyu suka ga sun kunno Kai kan titin. Taresu su khaleed sukafarayi. Tsayawa napep din sukayi. Daya daga cikin Mai napep din yace Ina za'a kaiku. Khaleed yace GRA zaka kaimu. kallon Juna masu napep dinsukayi daya daga cikin mai napep din yace kayy daga ganin wa ennan kasan Sun jiku da kudi. Dan haka dole mu wankesu. Gyaran murya Mai napep dinyayi yace. Mu biyu zamu karbi dubu biyar . tsaki kabir yayi yace sadiq inmun Isah gida kadamka musu ten K. zaro ido masu adedetan sukayi. jiki na rawa sukashiga gyara seat din ciki. Zainab, khaleed, sadiq, sukashiga adedeta nagaba. Shikuma kabir da Amriya suka shiga seat din baya. Tafiya adedetan yayi tareda nufan hanyar GRA. 鈽橈笍鈽橈笍鈽橈笍鈽橈笍鈽橈笍鈽橈笍鈽橈笍鈽橈笍 COMENT & SHARE PLEASE ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍 Baby Isha 鉁ㄢ湪 LUV U ALL 馃尮馃尮馃尮 2/28/24, 22:05 - AISHA M.B (Baby isha): 馃尮BISSMILLAHI RAHANI RAHEEM馃尮 ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 1锔忊儯7锔忊儯 WRITTEN & DIRECTED 馃枈锔忦煐婏笍 BY BABY ISHA 鉁ㄢ湪 *************************************** Daidai gaban gate din gidan masu napep suka tsaya. Futowa su kabir sukayi sadiq kuma yabiyasu kudinsu. Kabir na futowa yafara karkada jikinsa tareda ya mutse fuska. Kwankwasa gate din sukayi. Bude gate din body guard din sukayi. Zainab harda zumudin shiga, wani banzan kallo kabir ya watsawa zainab yana Mai Fadin. Ehhh mekike shirin yi. Zainab tace ciki zanshiga. Kishiga kiyi mana uban mee. Nan gidan ubankine dazakice ciki zakishiga. Kina mace bakisan lckn komawa gidan bane ehh Answer me. Xainab tace dama sonake na kwana yau anan saina tafi gida gobe. Ke is something wrong with your brain. Kin bamu dakine dazakice hanan zaki Kwana.toh badaki kitafi gida kafun ranki ya bace. Suko su khaleed inbanda mamaki ba abunda sukeyi. Khaleed yace kaga kabir sorry Dan Allah kabarta ta kwana gobe ta tafi gidan su kawai kaga yanzu dare yayi. Kabirr yace khaleed I think your mondula oblagata have turn upside down. Kaga ba turanci nace kayimin kinga zainab shiga muje ciki kinji. Khaleed yafada yana turo baki. Shiga ciki gabadayansu sukayi Sallama su kabir su dad sukaji salami irin sauri gabadayansu suka Mike. Mom tace kune da gsk bawasu bah. Murmushi kabir yayi yace mune mana. Su nadirah kam da gudu suka Isah wajan Amriya tareda rungumeta. Rungumesu Itama Amriyan tayi. Hamdala grandma da sauran yan palaour sukayi. Mami kam fada tashigayi musu hakan mene zaisa bazasu tafida body gourds bah. Hakuri su sadiq sukashiga Bata. Harsuka samu suka shawo kanta . Grandma tace wacece kuma wannan . Tafada tana kallon zainab. Maida kallonsu kan zainab sukayi. Khaleed yace eh dama harda ita haka sacemu. Toh metake yi hanan Aunty Amarya Ta tambaya .sadiq yace dama ca mukayi tunda dare yayi sai ta kwana ha nan gobe kuma saita koma gida. . Toh shikenan hakan mah yayi. Cewar Mom, Dad yace yata Amriya zo nan mana. Kusaketa saikace zaku maida tah ciki. Sakin Amriya nadirah tayi. Rass gaban Nadirah yafadi ganin hannunta shabe shabe da jini. Wani kara Nadirah tasaki. Afirgice su dad sukafara tambayanta meyafaru. Cikeda rawar murya Nadirah tace jini, jini, a bayan Amriya. What jini kuma da sauri su Mom sukayi kan Amriya. Kallon bayanta sukayi. Hatake idonsu yasauka a bayanta wanda yasha yagan farce. Cikin rudewa su Mom sukafara tambayanta meyafaru. Uncle habib yace barana dauko first aid box dina a mota. Yana gama fadin haka ya fuce waje. Dad yace yata meyasa su kabir basuji ciwo bah saike kadai . Ya mutse fuska kabir yayi tareda fadin bafa wani abu kawai dai faduwa tayi shine taji wannan karamin ciwon fah Karyane khaleed yafada. Dad karya yake Amriya bah faduwa tayi bah. Zaki nee yamata rauni nan. Kuma duu wajan cetan sane. Na tabbata da ba Amriya Da saida gabadayanmu a zo akwashi gawawakin mu. Mom kabir bashida imani tsam bashida tausayi Wlh. Ace yarinya ta taimaki rayuwansa amma ha hakan yacigaba daga inda yatsaya. Sosai su mom Da Aunty Amarya suka tausayawa amriya . Grandma tace Amma Kabiru Allah ya wadaran wannan halin naka. Kana abu uwa bah muslimi bah. Amiriya yar Albarka kiyi hakuri. Ni Wlh dakin bari wannan zakin ya shekesa kowama ya huta da Bala'i. Murmushi Amriya tayi tareda fadin, Alkawari ..nadauka ..cewa.. bazan taba.. Bari... Wani.. Abu... Yasamesa.. Bah.. cikeda rashin fahimtar mgn tah su mom sukace Alkawari kuma. tunowa da Abunda tace yasa Amriya chanza mgn tace bakomai.. .nizan.. tafi daki.. Dad yace ba inda zaki sai anyi treating dinki kusada Amriya mami taje tana Mai fadin kiyi hakuri yata duk laifina ne Dan Allah kiyafemin . Amriya race bakomai... nibaki ...min ...laifin ...komai bah. shigowa uncle habib yayi hannunshi rikee da first aid. daki su nadirah sukashiga da itah. kwantar da itah sukayi. uncle habib yafara bata kulawa. Sosa su nadirah Basuji dadin ganin zainab bah. a dakinsu. bayanda suka iya haka suka kwana da itah. a dakin. washe gari da sassafe Zainab tayi tafiyarta. haka Amriya tacigaba da jinyan jikinta harna tsawon sati biyu. yau takama Monday Jikin Amriya yayi garau yadawo normal. Sanye take Abaya Wanda sukayi matukar yimata kyau bakadan bah. rolling gyale naga Nadirah nayimata . kalisat naga tashigo tana Mai fadin kuyi sauri fah zamu makara. yau inada lecture karfe 8:30. haba Kalisat cewar nadirah kinsan dai gaggawa aikin shedane koh toh kiyi hakuri mu gama. Kalisat tace idan kikakara 10 minutes toh zan tafi nabarki. Tana kaiwanan tayi fucewarta tashi nadirah tayi tace yauwa kinga yanda kikayi kyau bara na tafi kar wannan yarinyar tacinyeni . Amriya tace ...toh.. saikun.. dawo. fucewa daga dakin nadirah. bayan wasu lokuta. Tashi Amriya tayi tatsaya awajan window tana kallon yanda body guard suka tsatsaya uwa gunkaye ko motsi basuayi. idanuwanta ne yasauka hakan wani karamin yaro wanda bazai wuce shekaru gomada haihuwa bah. futowa amriya tayi tanufi Inda taga yaron na tsaye. kallon yaron tayi tace waye Kai. kallonta yaron yayi. hatake idanuwan Amriya suka sauka hakan nah yaron. Wanda suka kada sukayi baki. cikeda baccin rai Amriya tace waye Kai. kallonta Yaron yayi. yana Mai fadin ba tsayawa zakiyi kina tambayana wayeni bah kiyita rayuwarki. kisani gumurzu ne yaturoni wajanki. Yace nafada miki Lck yana dadda kure miki. Yace nakara tunatardake cewa idan lckn da haka irgamaki na karban zoben nan yacika. mutuwa zakiyi. idan Abu ya baci kada kibukaci taimakonsa. wannan shine. nabarki lfy yana gama fadin haka yabace.. dawani irin firgita Amriya ta dafe kanta. tareda fadin mezanyi kenen mezanyi, wani dabara ne yafado mata. direct dakinsu kabir naga tanufah. Murda hannun kofan tayi daga bisani tashiga ciki. ganinshi tayi a kwance da Alama ya gaji sosai. hamdala tayi tace shikenan mah yau zan karbi zobena na tafi Dan Allah kada Katashi kaji. daidai wajan bakin gado tanufah. zama tayi hakan gado. tareda daukan hannunshi ha hankali. a. hankali tafara zaran zoben hannunshi. Motsa jikinshi kabir yayi Amriya naganin haka tayi saurin shigewa bargo. .cikin baccinshi Mai dadi. ya rungumo Amriya tareda fadin wai inazankanki ne kidawo rayuwata. haka yacigaba da surutai shikadai. kokari kwace kanta Amriya kesanyi Amma takasa. Mom tace fateema keda salma kuje kukira brothern ki breakfast is ready sannan kikirawo Amriya. tashi Fateema da salma sukayi suka nufi part din kabir. Tarar dakofan sukayi a bude batareda jinkirtawa bah suka shiga ciki. zaro ido sukayi. Wow Fateema tace. sosai Sun hadu. salma tace kiyi shiru abunda zamuyi shine muje mukira su Mom suzo suganewa idonsu. dama nafadamiki duk Abunda yaya kabir keyiwa Amriya duk cikin soyayya ce. ji itama ta kwanta tayi luff. sadaff, sadaff suka fuce daga dakin Da sauri suka nufi dining area. Mom grandma dad Ummi, yaya sadiq yaya khaleed, Aunty Amary duk kuzo zamu muku bazata. Khaleed yace wannan wane irin shirmene ance kukira su kabir kunzo kunacewa zakumana bazata. salma tace please kudai kuzo kuga abunda idanuwanmu suka gani mana. tashi gabadayansu sukayi tareda fadin ina bazatan yake. kudai kubiyomu HR aka kuwa hakayi bayansu salma su dad Suka bii. Direct dakin kabir sukashiga gabdayansu. zaro ido gabadayansu sukayi. Kabir kam kara rungumo Amriya yakeyi yana fadin kada kibarni Dan Allah kibaiyyana kinji., idanuwana Amriya NE yasauka ana su Mom Wanda suka tsatsaya suna kallon iron Allah . wani irin kunya ne yakamata . Kabir kam jiyayi kamar ya rungume mutum yasashi bude ido. Wani razana yayi da sauri ya tureta gefe. Hatake Amriya tafadi a kasa. cikin huci yace ke meyaka woki dakina .ehh fadamin. grandma tace duniya ta lalace. sai a lckn Kabir ya lurada su Mom dake tsatsaye. Grandma tacigaba da fadin kaji Dan iskan yaro wato da kanata zuba mata kalaman soyayya . Kana ganin mu kuma katureta sbd kar ace kuna soyayya. koh wani irin kunya da takaici NE yakama kabir., yana Mai fadin a gsk Wlh bansan tashigo min dakibah kuma ninadauka pillow narungume Wlh kuyarda dani. Grandma tace Kajishi wato muzakayiwa wayoo. wai yadauka pillow. yanzu kakasa banbance kashi dakuma Auduga . MMotace Aida kafadamana kanasonta da baka itah ai. wani irin kishine ya mamaye zuciyan khaleed. da sauri ya fucedaga dakin. kabir yace so kuma Wlh niba sonta nake ban mah san tashigo min dakibah. ke kiyi musu bayani mana yafada yana kallon Amriya Amriya tace. eh.. da gsk yake. Ina nemansu.. .fatema.. ne.. shine.. nashigo... fsteema tace kinga Amriya bakida Abun cewa kawai dai kuna soyayya ne. Dad yace ya Isah muje muci abinci. Fucewa gabadaya sukayi sukabar iya Amriya da Kabir. kalon Amriya kabir yayi yanufi inda take tareda shake mata wuya yace kee meya kawoki dakina fadamin wato sokike kisa zargina acikin zuciyoyin su mom ayi tunanin Akwai wani Abu tsakanina dake. cire hannushi Amriya tayi daga wuyanta tafuce daga dakin da sauri. shima kabir binta yayi a baya. direct dining sukayi tareda zama sukafaracin Abinci. ba abunda kabir keyi sai zubawa Amriya harara. kafanshi yazura takasa yafara takamata kafa stake face juna suke.. Rintse idonta Amriya tayi ganin yana mata zafi. Kasa ta kalla saikuma taga kafan kabir ne. Wani dabara ne yafado mata. Ruwan roban dake gaban grandma tayar. A kasa. Grandma tace oh nii ruwanan kuma bayason nashashine zai fadi. tsugunawa Grandma tayi zata dauka hatake idonta yasauka hakan kafan kabir Wanda yazage sai mintsinin. Amriya yakeyi. ikon Allah Grandma tafada. tareda fadin Kabir yaushe kazamo mara kunya. cikin rashin fahitar mgn tah yace banganebah menayi na rashin kunya. kaji shegen yaro. yanzu tsabar rashin kunyanka mah bazaka Bari mugama cin Abincin kuje chan kukarata da soyayyan ku. Amma saika bita ta karkashin teburi kuna soyayya. shafa kansa kabir yayi. daga bisani yatashi yabar dining din. sosai zuciyan khaleed ke tafarfasa. tsabar kishi. tashi shima yayi yabar dining din. baki sake suke binsu kabir da kallo. knocking suka ji daga waje. tashi Amriya tayi tareda nufah inda taga taga hana knocking. bude kofan tayi. dawani irinsauri su ukun suka rungumeta. wow lovely Sis haka kika girma. da kyar Amriya tayi Takwace wow gabadayansu suka furta. a ina kuma su mom sukasamo yar larabawanan. Amriya tace. kushigo. Adeef yace wow kuma tanajin Hausa fah. shiga ciki sukayi dawani irin gudu su fsteema sukayi kansu tareda rungume su. cikeda mamaki dad yace adeef kune. Eh mana dad ina Winin ku. tashi Aunty Amarya tayi tashige part dinta. Amriya naganin haka tabi Aunty Amarya. zama shiga parlour Amriya tayi tatarar da Aunty Amarya Ta rafta uban tagumi. zama kusada Aunty Amarya Amriya tayi tana Mai fadin. meyafaru naganki cikin damuwa ga yayanki sundawo bakiyi murna bah meyake faruwa. bazaki gane bane Amriya. innace banyi murnan dawoowasu ba karya namiki. Ina tsoron kada Uwar shedanu tagano cewa yarana basu mutu bah kuma zata iyayin komai Dan ganin tayi sadaukarwa da jininsu. tashi Amriya tayi tareda fadin Tsoro, tsoro, bai kamata kiji tsoroba. kada kimanta kinada ni indai inanan bazan taba Bari wani abu ya cutarda su bah. daga sama sukaji Muryansu adeef suna fadin meyake faruwa. 鉁ㄢ湪 鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪鉁ㄢ湪 MANAGE PAGE PLEASE 馃憦馃徏馃憦馃徏 SHARE & COMENT 馃憦馃徏馃憦馃徏 ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍 BABY ISHA 馃尮馃尮 馃拹馃拹馃拹馃拹馃拹馃拹馃拹馃拹馃拹馃拹馃拹馃拹馃拹 2/28/24, 22:05 - AISHA M.B (Baby isha): 馃尮BISSMILLAHI RAHMANI RAHEEM 馃尮 ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂? PAGE. 1锔忊儯8锔忊儯 WRITTEN & DIRECTED馃枈锔忦煐婏笍 BY BABY ISHA 馃尯馃尯 ************************************** Eh umma adeef yace bakita bah ganin mubah mumah bamu taba ganin ki bah sai a video call. Maimakon umma kiyi murnan ganin mu saikuma muga hakasin haka. Murmushi Aunty Amarya tayi tareda fadin kuzonan ku zauna. Daff da itah sukaje tareda zama kusada Utah. Aunty Amarya tace haba triplets dina taya bazanyi Murna dawowanku bah. Toh kusani bawanda yakaini murnan dawowarku gida. Dan haka kada kusaka wani abu a ranku. Kunjini koh i really miss you guys. Come on and hug your one and only mother. Dawani irin sauri su ukun suka rungumeta. Murmushi Amriya tayi daga bisani ta fuce tabarsu domin ganawa da Juna. Amriya nashiga daki su. Taji muryoyin su fateema nafadin Amriya ta bro kabir. Zama Amriya tayi a bakin gado tareda fadin kunga... Banso.. Wlh.. Karku.. Bari... Nadirah.. Taji.. Ku... Dan.. Bazataji... Dadi ..bah .. Cikin rashin fahimta maganan tata .ummi tace kamar ya nadirah zataji bah dadi meye hadinta da yaya kabir. Murmushi Amriya tayi tareda fadin kunason... Kusani... Atare su ukun suka hada baki wajan fadin ehh munaso musani. Tundaga conversation dinsu itah da nadirah na Lagos. Harsuka zo Abuja Amriya Ta zaiyyane musu. Ta kara musu dacewa kuma nama...ta Alkawarin.... samun soyayyan kabir kuma kusani.... bah.... soyayya sukeda.... kabir ...bah. Sosai su salma sukayi mamaki. Ummi tace dama sis nadirah nasan yaya kabir shine bata taba fadamana bah. Fateema tace insha Allahu sai mun hadasu soyayya. AMRIYA tace zamu sa yafara sonta cikin kwana bakwai Salma tace toh taya zamu hadasu acikin kwana bakwai Dan murmusawa Amriya tayi. Tareda fadin inada.. shawara.. Fateema tace wane irin Shawara kenen Amriya tace ku matso.. da...kunnen.. Ku.. Kuji.. Ba'a fi 2 minute bah naga gabadayansu sun kwashe da dariya. Niko nace kome Amriya tafada yasaka su a dariya. Dad yace oh my god mutanen nan sunfara damuna. Karima dole nakoma Spain Wlh and it will take me 1 week.to come back. Mom tace yanzu kenen bazaka zauna bah. Daga dawowanka koh 1 month Bakayi bah zaka koma. Dad yace kinsan inbanje bah yanzu abubuwan karuwa zasuyi. Please just 1 week fah. OK toh asauka lfy. Dad yace ohh haka zakice. Mom tace meko zance inba asauka lfy bah. Toh kinason natafi daku keda zainab kenen. Dawani irin murna Mom tace are you serious. Yes asinine muyi sati achan ko wata ma imkinaso. Mom tace gsk muyi two weeks tunda aikana da gida achan. Amma fah gsk naji dadi. Baranaje na sanar Mata tashirya. Kai karima kibi komai a hankali mana Spain dinnan fah zamuje in Allah ya yarda. Hmm dad kabir Wlh bazaka gane bane nikadai nasan dadin danakeji. Baradai naje nafada mata. dasauri Mom ta futo daga parlourn tah tanufi Part din Aunty Amarya. Tatar dasu Aunty Amarya Mom tayi suna hira dasu Adeef . dawani irin sauri mom tace Zainab. Aunty Amarya. Tace na'am Mom kabir lfy kuwa naga bakinki har kunne. Hmm kallonsu Amar Mom tayi tareda fadin kudan bamu guri zamu gana. Turo baki Abdul yayi tareda fadin wane sirrin za'ayi baza a iya fada a gaban mu bah. Mom tace Abdul ka rainani koh. Koh sbd video call danake yawan yi muku NE yasa zaku fara rainani. Allah ya huci zuciyar mom dinnmu. Suna kaiwanan suka fuce daga parlourn. Gyara zamanta mom tayi tareda fadin zainab Albishirinki. AUNTY Amarya tace goro. Mom takuma cewa fari ko ja. aunty Amarya tace fari. Mom tace kisani wannan karan dad kabir damu zai tafi SPAIN kuma 2 weeks zamuyi. Yace daganan mah zamuwuce aikin HAJJI . lck daya fuskan Aunty Amarya yasauya daga murmushi zuwa damuwa. cikeda damuwa Mom tace zainab meyafaru. Kinason nima nashiga damuwa nee ehh kifadamin meyake faruwa. Murmushi Aunty Amarya tayi ta na Mai fadin haba ke kuwa. Nifah bakomai naji dadi sosai baranaje nashirya. Kar murasa flirt 鉁?. Murmushi mom tayi tareda fadin nidai kayana a shirye suke kema kishirya naki. aunty Amarya tace ninawa ai kullum mah suna a shirye kawai ciki zanshiga nadan watsa saimu tafi koh. OK Mom tace tareda fadin nima baranaje na shirya. Tashi tareda fucewa daga parlourn. Nannauyan ajiyan zuciya. Aunty Amarya tayi. Daukan wayanta tayi tareda dialling numbern fateema. Ringing biyu. Fateema tadauka tareda karawa a kunnenta. Hello. aunty Amarya. Aunty Amarya tace yauwa fateema. Shin Amriya nakusa kuwa. Fateema tace ehh tananan tareda mu. Aunty Amarya tace ok Mika mata waya. mikawa Amriya wayan fateema tayi. aunty Amarya tace Amriya maza yanzu ba bata lck kisameni a part dina kinji. Toh.. Ganinan.. Katse wayan Aunty Amarya tayi tareda zama. Ta dafe kanta wanda ke saramata. ba'afi 10minute bah Aunty Amarya tayi sallaman Amriya. amsawa Aunty Amarya tayi. Kusada itah Amriya taje tareda fadin gani. Ajiyan zuciya Aunty Amarya tasauke tareda fadin. amriya nida mom din kabir dakuma dad dinku zamu tafi kasar Spain kuma zai daukemu sati biyu kafun mudawo. Amriya tace toh adawo lfy. aunty Amarya tace bakigane menake nufi bah. A gsk inaji tsoro. Amriya tace tsoron mee kuma. Aunty Amarya tace inajin tsoron kinga yanzu Inna tafi kasar spain bazan San mesu Uwar shedanu suke kullawa bah. gashi ina tsoron Karsuje su cutar mun da yarana dakuma kabir . Murmushi Amriya tayi tana mai fadin wai kin manta kinada jarumar yaa. Kimanta sunada kanwa Amriya wacce bazata taba barin koh kwarzune sujibah. Nasani Amriya. Wata Alfarma nakeson na rokeki. Kinga yanzu innaje bazanjebah mom bazata ji dadi bah. abunda nakeso dake. Dan Allah kije qungiyar uwar shedanu. A matsayin ni. Kullun kidunga zuwa harna tsawon sati biyu. Meee ni kuma Amriya tafada. Gsk Aunty wanan mgn naki. Bazai yuwubah zasu iya ganoni fah . Kumani gsk bazan iya shan jini bah. Dan Allah Amriya kada kice Aa zuwa zakidungayi a matsayin ni kuma na tabbatar miki cewa bazaki sha jini bah. Amriya tace toh shikenan zan je. Amma nidai gsk bazan iya ganin Hana zalunci agabana nayi shiru bah.. Dole nayi mgn. Aunty Amarya tace ngd Amriya shikenan Amma please ki dunga danne fushinki. kiyi hakuri dasu kamar yanda kike hakuri da kabir . naji Anty. yauwa Allah yamiki Albarka tabbas wacce tayi sanadiyanki zuwa duniya. Dazan ganta yanzu dasaina durkusa har gwiwowina nayi mata godiya. Sbd tabbas mai taimako da nasara ta haifo. Wacce zata dunga taimakan rayuka mutane. Amriya tace toh nizan tafi. aunty Amarya tace kinsan inda wannan bakaken kayan yake Amriya. Kwarai kuwa nasan inda suke asauka lfy. Tana kaiwanan tayi fucewarta. 1 hour later. Toh kabir mudai zamu tafi Dan Allah banason jin wani Abu yafaru tsakaninka da Amriya. Kema Amriya kicigaba da hakuri da yayanki kamar yanda kika saba. Amriya tace insha ...Allah. Mom zan...cigaba da ...hakuri. Dad yace toh mudai zamu wuce. kabir kaine babba Dan haka kah kula da gidanan idan naji wani Mgn mara dadi hakan Kah. Kasan sauran. . kabir yace insha Allah dad ba abunda zai faru. Kallon triplets dinshi dad yayi tareda fadin toh yan uku kyautan Allah. Muzamu wuce. Nasan ku bakuda matsala. . Abdul yace Toh dad safe arrival. toh mudai mun tafi. 馃憢 Aunty Amarya tafada. . Har wajan mota su Kabir dasu nadirah suka rakasu . Inda body guard suka tada mota daganan suka fuce daga gidan. tsaki kabir yaja tareda shigewa ciki. motansu mom nafuta nasu nadirah nashigowa . Parking motansu sukayi dawani irin gudu Kalisat da nadirah sukaje suka rungume Adeef da Amar. Nadirah takuma zuwa ta rungume Abdul. Banda Kalisat.wacce sai faman kallonshi take. kee sakeni duk kunwani rungume mutum uwa yara. Nadira tace Amma fah munyi fushi daku zakudawo shine kukaki fadmaana koh.. Amar yace surprise muka muku. Cikin muryar tsokana fateema tace Kalisat baki rungume Yaya abdul bah. Dawani irin kunya Kalisat tashige ciki. Shimadin Murmushi yasaki tareda Bin bayanta. Shiga ciki gabadayansu sukayi inda suka zauna sai kwasan ira suke. Nadirah tace Wai inasu Mom ne banji muryansu bah tunda muka dawo. salma tace su Mom badai a Nigeria bah saidai a Spain. Spain kuma nadirah ta fada. ummi tace kema kinsan burin mom daya shine taje kasar Spain. Toh kinga maigidansu sai ya kwashesu yatafida su. nadirah tace kayy Amma hkaan ya burgeni. Gashi itama mami ta tafi lagos yanzu saura yaran gida kenen saikuma grandma. Muje daki nadirah zamuyi mgn. Salma tafada Gabadayansu sukayi. Sukabar Mazan. dakisukashiga. Hanan fateema ta zaiyyane masu komai . Kalisat tace dama nadirah kinason yaya kabir nee. Ehh inasonsa. amma wannan shawaran zaiyukuwa. Amriya tace zaiyu.. Indai... Babu.. Tsohuwan.. Chan... Tashi salma tayi tareda fadin ga shawara. Munaji. salma tace aikunsan kawar Grandma koh lubabatu .eh mekuma yashafe mu da itah cewar fateema. Daukan wayanta salma tayi tareda fadin kubiyoni kuganewa idonku.. Tashi su biyardin sukayi sukabi bayan Salma. daidai window grandma salma ta tsaya. tace kuyi shiru. . dialling numbern grandma salma tayi tareda hanfani da private number. Gradma dake kan gado ta zage sai taunan goro takeyi. Taga wayanta na ruri. wai waye zai daman dakirane idan inacin goro ba'a kirana. Katse wayan Gradma tayi. Shittt tsohuwanan tanada matsala Wlh barana kara kiranta. Ohh nii halimatu sadiya. Wai wannan wace iriyar jarabawa ce nace bazan daga bah sai damuna hake da kira. Toh barana daga nashiwa Wanda yake kirana Albarka. Daukan wayantayi tareda karawa a kunnenta tace wane dan Bala'in ne wannan zaizo yadaman da kira ehhh make murya Salma tayi tace shin ina mgn da halima. cikin fushi Grandma tace Aa kina mgn ne da gyatumar halima bah halima bah. salma koh bake bace kawar lubabatu daga kano.. Ina grandma naji sunan kawarta ta mike tareda fadin ehh nicee Wlh nice kiyi hakuri bansan itacebah. Dan Allah bawa lubabatun yanzu shekaru 10 kenen bamu hadu bah. salma tace a gsk lubabatu batada lfy rai a hannun Allah. Kuma sunanki kawai take kira. Cire gwagwaronta Gradma tayi tafara rafka salati Tareda fadin meyasami lubabatuna. tafada hawaye nabin fuskanta. salma tace saikinzo dai a yau zakizo inba haka bah zata mutu. Wlh lubabatu bazata rigani shekawa bah. Ganinan yanzunan mah zan shirya. Wayoo lubabatuna. Ganinan bazan bari ki mutubah. Katse wayan Salma tayi kallon Juna sukayi lck daya suka kwasheda dariya. salma tace yanzu mungama da babinta saura kuma hada soyayya. 30 minutes later. grandma na hango tanajan katoton akwati a kasa fuskanan duk ya kunbura yayi shabe shabe da hawaye. Su salma dake zaune a parlour Suka ga futowarta. Fateema tace grandma inazaki dawanan katon akwatin. Share hawayenta grandma tayi da zaninta. Tana Mai fadin Wlh kawata ce ba lfy rai a hannun Allah shine zanje. Kano. Hade dariyanta Kalisat tayi tace Amma hai saiki bari gobe koh tunda yanzu yamma tafarayi. Gradma tace rufamin asiri. Wlh inban isah kano yaubah mutual zatayi. Kuma na tabbata lubabatu na mutuwa nima washegari zan bita. Kunga kuzo kutayani daukan Kayanan.. Ciciban Akwatin su nadirah . Suka kaimata hargaban mota. albarka tasa musu. Sannan driver yaja Mota sukabar gidan sai hanyar kano. nikoh nace grandma a sauka lfy. shigewa ciki sukayi gabadaya. Suka cigaba da shawaran yanda zasu hada kabir da nadirah. Suna haka har haka kira sallahn Magriba. Tashi sukayi suka dauroh Alwalah kamar yanda haka saba saida Amriya ta bata musu lck. Sbd zama Aljanar ruwan datayi cikin toilet.. Byaan Sun gabatarda sallah sukaciga da hira har haka kira sallah isha'i. Nan hka suka gabatarda sallah tareda yin Azkhar kamar yanda suka saba. Tashi sukayi gabadaya suka nufi dining sukaci abinci sannan Suka nufi parlour. Zama sukayi sukafara kallo a TV. Dawani irin firgita Amriya ta mike tsaye. Cikeda razana su nafirah suka Fara tambayanta meyafaru Amriya tace bakomai... Dama.. Bacci.. Nakeji.. Zan tafi.. Daki.. OK nadirah tace tareda fadin ayi bacci lfy mudai ba yanzubah . Barin parlourn Amriya tayi tareda nufah dakin Aunty Amarya tasaka bakaken kaya da mask. Dole na wargaza mugayen nufinsu hakan wannan a halin uwar shedanu. Namiki Alkawari Aunty Amarya saina gano shirinsu. Wannan Alkawarin Aljanar ruwa ce. juyawar dazatayi idanuwanta yasauka hakan na sadiq. nunata sadiq yayi tareda fadin Amriya. 馃尯馃尯馃尯馃尯馃尯馃尯馃尯馃尯 TOH FAN'S BARANA DAKATA HANAN MU HADU A PAGE 馃搫 NA GABA. SHARE & COMENT 馃憦馃徏馃憦馃徏 ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍 BABY ISHA 馃尭馃尭馃尭馃尭 2/28/24, 22:06 - AISHA M.B (Baby isha): 馃尮BISSMILLAHI RAHANI RAHEEM 馃尮 ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 1锔忊儯9锔忊儯 WRITTEN & DIRECTED馃枈锔忦煐婏笍 BY BABY ISHA 馃尯馃尯 --------------*-----------------*-------------*-----------* Dawani irin sauri Amriya ta hura Mai iskan bakinta. Faduwa sadiq yayi hakan kujera Ba'afi second 5 ba bacci yayi hawon gabadashi. Daff dashi Amriya tanufah tareda gyaramai kwanciyanshi. Tana Mai fadin kayi hakuri ya sadiq indai bansaka bacci bah bazaka bari naje na tarwatsa shirin su uwar shedanu bah. Rintse idanuwanta tayi daga bisani ta bace batt. Awani katafaren daji Amriya ta sauka. Tafiya tafarayi tana kallon ko ina na dajin. Amriya tace na rantse yau zankawo karshen komai. Dole yau na tarwatsa ki uwar shedanu sannan nazo na tarwatsa yaranki. Inda taga suna a tsatsaye ta nufah. Tareda tsugunawa ta gaishesu kamar yanda Aunty Amarya yadda musu. Tashi Amriya tayi Tatsaya a inda Auty Amarya take tsayawa. Alhj usman naji yafara mgn kamar haka. Barkanku dai yan qungiyan devilish. Uwar shedanu tace na sanar cewa bazata samu zuwa taron qungiya bah. Tace Mudau mataki mukuma gano wanene yake tarwatsa mana plans. Sbd A yanzu An Kashe monster. dayaransa. Anyimusu mumunan kisa. Kuma na tabbata acikin su kabir take sbd wannan kisan macece ta aikata bana miji bah mutun daya ce ta iya kashe shi. Impossible dole Akwai wani baiwa tattareda itah. Dole kuma blame zai iya zaiyyane mana komai. kawo naga daya daga cikinsu yadauka tareda busawa . Hatake naga bokan ya baiyyana. Gaisuwa gabadayansu sukashiga yimai. Alhj usman yace bokaa na tabbata kasan Abunda yasa muka kiraka. Kwarai kuwa bokaa yafada. Yanzu zan baiyyana komai. Ajiyee kayan sa yayi na bokanci yafara zama yayi yafara mgn dawani yarenda nikaina bantaba jinsabah. Zaro ido boka yayi tareda fadin ba mutum bace. Kwarai da gsk ba mutual bace. Itadin wata Halittace daban. Alhj usman yace wacece kuma wacce ba mutum bace. Boka yace wacce ta taimaki rayukan yaran wannan ahalin. Itadin ba mutum bace. Alhj usman yace bah mutum bace. Toh kadubamana waya turota wanan ahalin. Boka yace ba turota hakayi bah. Ita takawo kanta gidan tanada wani baiwa mara misaltuwa a tattareda itah. Kuma tanada zobe da idan tayi niya zata iya shafe gabadaya Mutanen duniyanan kuma batareda jinkirtawa bah. Indai har zobenan yana tareda itah bawani Maye koh Aljani koh mutum kokuma dabba dazai iya cutarda itah. A halin yanzu tana nan wajan tanajin mu. Rass gaban Amriya yafadi. cikin zuciyarta tace shikenan tabbas dole a yau nakawo karshen komai Amma kuma Shugabansu batanan. Taya sukasan inada zobe. Yakamata na karbi zobena a hannun kalb inbah haka bah komai zai iya faruwa. Alhj usman yace kamar ya Tana nan. Boka yace kwarai kuwa tana nan. Tashi bokan yayi tareda fadin kina ina kifuto kokuma na hallaka ki . Nasan kina nan wajan Dan haka kifutoh da kanki. Murmushi Amriya tayi tace kwarai kuwa ina nan wajan ganinan bawanda ya Isah yimin komai dama nafada muku cewa idan bakudaina farautar rayuwan ahalin nan bah nima bazan daina kasheku bah Doda mutane dari zaku tara ku farauci rayuwan Ahalinan toh kusani duk saina gama dasu. Cikide huci bokaa yace ke ba mutum bace keba yar waccan ahalin bace ina ruwanki dasu ehh bekamata kishiga abunda baruwanki bah . Eh Shin ahalinki nesu dazaki dunga shiga lamarin mu kwarai kuwa sudin Ahalina ne sudin dangina nane sudin jinin jikinane Sun nuna min kulawa tamkar yar cikinsu. Basua so koda kwarjane naji ajikina. toh meyasa nikuma zanbari suji kwarjanen eh. Idan ina raye bazan taba Bari ku aikata mugun nufi Hakan Ahalina bah . Dan haka ina kuma gargadin ku idan kuka kuskure koda ballin jini yafuto ajikin daya daga cikin wannan Ahalin. Na ratse , na rantse ubangijin talikai. Hanan zakuga asalin waceceni. Saina sakaku yawo a titi tsirara. Kuma bazan gaji da tseratar da rayukansu bah. Kuyi duk Abunda kukaga zaku iya. Tana kaiwanan tawuce zata tafi. Kallon daya daga cikinsu boka yayi. Mashi naga wannan mutumin yadauka tareda saka dafi ajikinshi. Dawani irin sauri ya cillah mata. Mashin bai zarce ko inabah yashige gefen cikin Amriya. Kara Amriya tasaki . Dago idonta tayi wanda Suka kara rinewa sukayi brown sosai. Tazubawa wanda yacillamata mashin. Wani irin gurnani tafarayi wasu Zara zaran farcina Suka fara baiyyana. Tashi Amriya tayi ta tada katotuwar guguwa. Hatake guguwan yafara dagasu yana nakasu dakasa. Shake wuyan wanda yacillamata mashin tayi. Kalloshi tayi daga bisani ta dora hakoranta a kan wuyansa. Tafara samasa dafin Wani azabanban kara mutumin yasaki . Hatake idon mutumin ya chanza kala zuwa Green. Gabdaya jikinshi yakoma kore. Ta cire mask din fuskanshi Tareda Sakin mutumin . Faduwa mutumin yayi. Kunfa na futowa daga bakinsa . Daganan kuma yayi Tsit da Alama yazama shekakke. Barin wajan Amriya tayi tanufi hanyar gida Hannunta dafe da cikinta wanda kemata mugun zugi da radadi. Ritse ido tayi domin ta bace tashiga gidan Amma takasa. Kara rintse idon tayi saikuma taga bata bace. Bah bayanda ta iya haka ta Aura face din gidan Mai mugun tsayi batareda tabari body gourds sunganta bah. Direct daki tanufah sai ta tarar da su nadirah sunyi bacci.. toilet ta nufah tareda kunna ruwan fanfo. yacika batting baff 馃泙 din. batayi wata wata bah tashige cikin ruwan. hatake bindinta na Aljanar ruwa ya baiyyana. wasu Zara zara hakora da farcina marasa kyan gani suka futo. Kallon kanta tayi a madubi saitaga gabadaya sufanta na Aljanar ruwa ya chanza. rass gaban ta yafadi. kallokanta tayi tace meyasa kuma wa ennan Galilean da farcinan zasu futo bayan kuma ba haka sufata na Aljanar ruwa yake bah. zobe, tabbas sbd zoben baya yatsana ne. yanzu yazanyi gashi lck Dada kuremun yakeyi. indan nacika kwanakin da gumurzu yafadamin mutuwa zanyi. Mekenan zanyi. Ya Allah ka kawomin agaji. Washe gari (day 1) Tashi sadiq yayi yaganshi a parlourn aunty Amarya meyakawo ni kuma part din aunty Amarya . Dafe kanshi yayi domin ya tuna da Abunda yakawoshi. Amriya ne yafadomishi A rai. Tabbas jiya nakira sunan Amriya saikuma daga baya bansan Meyafaru bah. Yanzu nan zanje insami Amriyan tayimin bayani Yanzu yazamuyi eh Amriya tace leader Dan haka kezaki fadamana yanda zamuyi. Cewar Kalisat. Rikee kanta Amriya tayi tana mai tunani Abunda zatayi. Dago ido tayi da sauri tana Mai fadin. Kubiyo.. Ni. Bin bayan Amriya sukayi gabadaya. Dan karamin Banana Amriya tagani hakan table. Tunowa tayi a company kabir sanda ta taka ta subale hakan yasa batayi wata wata ba tadauka. Tareda mikawa fateema taci. Karba fateema tayi tafara cii. Bayan tagama cinyewa tamikawa Amriya Bawon. Daidai wajan mata takalan gidan Amriya ta dora. Tareda saurin barin wajan. Ummi tace Sis kitsaya kina ganin yafuto kinufi wajan saiki taka bawon. Kinji. haka kuwa hakayi tsayawa nadirah tayi tadunga saka da walwala. Kabir nagani sanye cikin kananun kaya wanda sukayi matukar yimasa kyau. Bluetooth nagani a kunnenshi da alama waya yakeyi.. Yana saukowa daidai kuma sadiq nafutowa daga part din Auty Amarya dawani irin sauri yanufi inda kabir yake. Nadirah naganin Kabir yafuto Tayi saurin nufan wajan Mata takalan. tareda taka bawon Bananan . Luuuuu tatafi zata fada jikin kabir dawani irin sauri sadiq ya kamota. Ganin takusan tafadi. Shitttt su fateema Suka fada. Oh my god plan din mu ya tarwatsa. Kabir kam fucewarshi yayi daga parlourn yanufi Garden. Daidai kuma lckn su Adeef na saukowa. Kallon kallo nadirah da sadiq sukashiga yi . mikarda itah sadiq yayi tareda fadin ki dunga kulawa. cikeda takaici Nadirah tace tohh. Amar yace Aa bro sadiq kodai kodai. sadiq yace banganebah kodai mee. Abdul yace hmm mudai munyi shiru. Sadiq yace Kai banason iskanci fah tohh better mind your self. Abdul tace nibaranje Nanni masoyiyata Kalisat. sadiq yace wato zaman ku a Turkish yasa kunzama yan iska koh agaban nawa kake crew masoyiyarka. Abdul yace afuwa babban yaya. da sauri su Amriya suka bar parlourn. yanzu Amriya mene Abunyi wannan ya sadiq din duk yabata mana Plan1 din mu cewar salma. Amriya tace ina... Kalb.. yaje.. Fateema tace bazai wuce garden bah. Murmushi Amriya tayi tareda fadin Kukawo... Kunnen.. Ku.. Kuji.. Mgn naga Amriya nayi nikaina banji mai take fadamusu bah. Niko nace idan tayi tsami zamuji. Lck daya naga gabadayansu sun kwasheda dariya. Hatare Suka nufi hanyar garden din. Fateema tace jeki Nadirah the game start now. Inda kabir ke tsaye ta nufah . Yaya kabir. Juyowa kabir yayi tareda fadin ya hakayi kinsan dai waya nakeyi koh. Dan Allah yaya inason kadan jawomin ganyen bishiyanan sai na tsinka mangoes please bro . cikeda baccin rai yace namiki kama da saurayinki koh Dan aikinki dazakice na janyo miki bishiya gani wahallale mara Aikin yi. toh kikoma wajan bokanki kicemai maganin daya baki bazai taba Aiki aikana bah. Wani hawaye Mai zafine yazoma nadirah saurin gogewa tayi tace yaya koda zankai sunan wani wajan boka sai yazama sunan Dan uwana zan Kai. Nifah kanwarka ce. Please yaya ina rokonka kaine babba Kai yakamata kadunga nuna mana hanyan daya dace ka gujemu Bin hanyar dabata dace bah. Amma yanda kake yi zai iya sa mutum yabi hanyar dabai dace yabi bah. Magwaro fah nace zan tsinka kake mun tsawa. Shin laifine idan kanwa ta tambayi yayanta Alfarma . ke kin isheni badai najamiki bishiyan ki tsinka banebah . Saurin gyada Mai Kai tayi. OK kabir tace. Tareda jawo bishiyan yace gashi kiyi sauri ki tsinka inba haka bah nasaki. Koh su adeef ne Suzo su sunko miki. Bata bari yakarasabah ta haye kan ganyen ta fara tsinka tana sawa a basket din hannunta. Haka tacigaba da tsinka kallonsu Amriya tayi. sukayi Mata fatan nasara Ringing wayan kabir yafarayi. Kallon wayan yayi yaga mom dinshi a baiyyane hakan screen din wayan murmushi yayi. Tareda dayawa yasaki bishiyan Luuuuu nadirah tayi sama wani kara Nadirah tasaki. Waiyooo Allah nashiga uku a taimakeni zan iya fadowa. Wani karan takuma Saki hannunta rikee da bishiyan. Dafe Kai su fateema sukayi sukace Wlh bro kabir yanada mugun taurinkai. Kallonta kabir yayi tareda fadin kewace kihau Kai kinsan inasakewa zakiyi sama saiki nemo wanda zai saukar dake. hawaye nadirah tafarayi tareda fadin ka rikee kafafuna kasauko dani please hannuna yagaji ina saki mutuwa zanyi. Jin ihuuunta yasa su adeeef dasu Sadiq futowa su body gourds maa suka nufi wajan. Yauwa kabir yafada. Sadiq please sauko da itah. Khaleed yace yanzu bazaka iya saukarda kanwarka bah kabir. What kabir yafada nina dauketa Amatsayin kanwa Amma itah ba'a haka tadaukeni bah. Dan haka i don't have time for this rubbish yana kaiwanan yayi tafiyarshi. dasauri Sadiq yanufeta tareda saukarda itah. dawani irin sauri su Amriya suka nufi wajan tah. Fadawa Nadirah tayi ajikin Amriya tareda fashewa da matsanancin kuka. salma tace shidai wannan bazaitaba chanza wa bah. inafatan Allah yasa yasamu daidai dashi. . tunda yasakaki kuka shima wataran wata saita sashi kuka in Allah ya yarda cikin sheshekar kuka Nadirah tace ni na hakura banaso. zan koyawa zuciyata daina sonshi. . Goge mata hawaye su Amriya sukayi AMRIYA tace Aa.. nadirah .. Dole.. Muyi.. Shiri ...na ..biyu... shigacikin gida gabadaya sukayi. KUKA mutum ne yadaki kunuwan Amriya. Kallonsu nadirah tayi tace kushiga ina zuwa. Inda take jiyo kukan Amriya tanufah wani daki tagani Da sauri tanufi dakin. Bude dakin tayi taga gabadaya duhun ya baibaye daki wani hayaki ne yashige cikin ancinta Rawa jikinta yafarayi. Faduwa kasa tayi tafara gurnani tana shure shure. Wani mugun kara tasaki......................... 馃尭馃尭馃尭馃尭馃尭馃尭馃尭馃尭馃尭馃尭馃尭馃尭 COMENT & SHARE PLEASE 馃憦馃徏馃憦馃徏 ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍 BABY ISHA 馃尯馃尯馃尯馃尯 2/28/24, 22:06 - AISHA M.B (Baby isha): 馃尮BISSMILLAHI RAHANI RAHEEM 馃尮 ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 2锔忊儯0锔忊儯 鈫旓笍 2锔忊儯1锔忊儯. WRITTING & DIRECTED 馃枈锔忦煐婏笍 BY BABY ISHA 馃尯馃尯 ------------------------------------------- Dawani irin gudu su nadirah Da khaleed sukayo kanta. Dagata nadirah tayi tareda fadin Amriya meyafaru meyasameki he fadamana Dan Allah. Ruwa, ruwa, ruwa, shine kawai kalman da Amriya ke nanatawa. Salma tace baranaje nadauko mata a fridge. Amriya tace ba.. Ruwa.. Shaba.. Ina.. Bukatar.. Ruwan.. Tekuu.. Dawani irin sauri Amriya ta kwace kanta daga hannun nadirah. Direct dakI tayi da gudu. Suma su nadirah basuyi kasa a gwiwa bah sukabi bayanta. mamaki kawai kabir da su triplet wato su Amar keyi. Kabir yace what's the meaning of this. Khaleed yace i think tanada Aljanu sbd sanda muke a Lagos mah tataba yin irin wannan Abun. Tsaki kabir yayi tareda fadin shine HD akace sudunga tashi a gidanmu. Ni Wlh dabadan karsu mom suce nakimusu biyayya bah da wlh yau zata bar gidan nan. Nonsense. Yafada tareda yin uptairs. Amriya nashiga daki Direct toilet rabidashi tared kulle kofan tafada acikin bathtub馃泚 . Kyakyawan bidinta ya baiyyana . Saikuma wasu Zara zaran farcina da hakora masu mugun muni gabadaya mah ba kyan fasali. Fuskanta gabadaya. Yasauya. Kallon kanta tayi a madubi hatake tah Fashewa da kuka Mai cinrai. Shafa fuskanta tayi taji saba saban kifi ajiki. Tace duk sbd kaine Kalb .tabbas Kai kah chanza mun halitata ta Aljanar ruwa. Daka bani zobenan . Dakabani yanzu tsufata bazata zama haka bah. Yashe zakabani Dan Allah ina jin rauni sosai Kalb zuciyata tanamin zafi. Kuma duk sbd Kai. Saurin share hawayenta tayi tareda fadin kukan wa nakeji dazu. Kuma waye ya busomin hayaki. A wannan dakin dole naje naga waye a wancan dakin. Yakamata nakarbi wanan zoben kada uwar shedanu tasa yaranta su karbeshi daga hannun Kalb. Ji tayi a bubuga kofan Toilet din. Zubur Tamike tareda Jan bidinta tafara gogewa da towel. Har ya bushe sanan ta dawo mutum. Bude kofan tayi rungumeta nadirah tayi tareda fadin Amriya bah abunda yasameki koh. Murmushi Amriya tayi tareda fadin bako...mai Kawai ....dai ...ciwon... kai ..ne ..kuma.... yatafi Hamdalah su fateema sukayi. Muje toh muci Abinci Koh futa sukayi gabadayansu. Washe gari (day 2) Gani nayi gabadayansu suna dining suna breakfast ba abunda kakeji sai karan chokula . Amma bands kabir. Khaleed yace wai shiwanan bazai futobah. Yanzu inzai ci Abincin mah sai an lallaba shi. Sadiq yace gashinan kayi shiru koh kuma kasha mgn. Tait khaleed yayi. A hankali yake taka steps din daya bayan daya harya isah garesu. Kalonsu yayi gabadaya. Tareda yin murmushin dayafi kuka ciwo yadakaa musu tsawa. Tsayawa gabadayansu sukayi da cin abinci. Kabir yace Ashe rainin mah haryakai haka. Amar yace big bro wane raini. Ehh kabir yadakamai tsawa. Tareda fadin kada kuskure kayi mgn ina mgn. Kaci Albarkacin baku dade da dawowa daga turkish bah da saina zuba maka lafiyayun maruka a fuskanka. am sorry big bro . Bana bukatar hakurinkah. Back to my discussion. Tsabar kun rainani wato tun kafun mah nazo wajan kukafara cin Abinci. Kun sa makogaro gaba sai taunan Abinci kuke uwa akuyoyi wanda sukayi sati suna jimamin yunwa. Wato nufinku ninazo. Naci ragowar kazantan Abincinku koh. Sadiq yace kayy kabir Wlh kanada matsala. GA Abincinkah a kula angina mah. Kuma fah Amriya ce ta dafa Yanada dadi Wlh. Kazauna Amriya Tayi serving dinka. Kallon kansa kabir yayi yace. Mee. Yess you sadiq yafada. Tashi khaleed yayi tareda zaunan dashi. tashi Amriya tayi fuskanta dauke da murmushi. tafara serving dinshi wani kamshin Abincine yadaki hancin kabir. cikeda kallon kyama yakebin Abincin dashi fried rice NE yaci cray fish da naman turkey dakayan hadi . Sailing fruit salad tadan zubamai a cup. tashi gabadayansu dilate tareda fadin yauwa bantam yaya. Kafaraci saimu fara cikeda takaici da bakinci yake kallon Abinci. lck daya kuma naga yasaki Dan karamin murmushi wanda yakara sa fuskanshi kyau. Daukan chokali yayi ya zuri abincin sailing naga yatashi tareda daukan Abinci a watsawa Amriya Ajiki. Zero ido gabadayansu sukayi. A firgice Amriya ta kalli jikinta. Ba Abinda kabir key sai huci yace wato ke a tunaninki bansan shirinki akaina bah. wato kinsamun guba naci koh shine kika waremun nawa a cular. . Toh kisani nafi karfin ki kasheni. wani hawaye Mai zafi ne sukafarabin kunci Amriya. Khaleed yace haba kabir wanan fah bayi bane idan iyayenta suna raye na tabbata bazasu jidadi bah. Kasani itama fah tanada gata. cikin baccin rai sadiq yace kabir wthats the meaning of this. taya yarinya tasha wahala tayi girki for the first time. Don kawai tafaranta mana. kaikuma sai ka bakanta Mata. Wai me ta tarema ne kake hantaranta haka. kabir yace banason naji mgn hanan gun. .wannan yarinyar ta taremun abubuwa da dama. I just hate her. Keep kisani na tsaneki Babadiya ganin fuskanki. Tunda nake bantaba jin tsanar yamace kamar kebah. Hakanki mom dina tadau tsarkakiyar hannunta ta mareni . Tunda nake Mom da dad dina Ko tsawa basu taba min bah. But because of you. Hakamin. Tayakike tunanin zanbarki gasman kinanufi kinshawai. Hmm yanzu mah game din yafara. sadiq yace haba kabir kada kasanta ce Mara yafiya mana. kana Dan muslimi basket islamiya bawai bakajebah. Riko fah haka kawotanan tana matsayin marainiya. Kasan ance wanda ka wulakanta shuttle zuwa watarana yataimakeka. Kabir yace wannan mara ASalin, rainon titi, karuwa yar bola, Mai tsufar Aljanu. Sadiq yace oho dai Mai tsufar Aljanu ma mutum ce job kuma dame kafita mezaka nuna mata. Kyau, koh mulki. Kabir yace du biyun Sadiq kada ka tunzurani yin Abunda zuciyata batayi ra'ayin yibah yanzu. Kabir yafada. Cikeda baccin rai sadiq yace mezakayi meka isah kayi. Su nadirah kam inbanda karkawa ba abunda jikinsu keyi. Sosai sukejin tausayin Amriya . Amriya kam tsaya tayi hawaye sai fanfares suke daga idanuwanta bata iya motsawa jikinta tsabar tsoro da rikici. Dafe kanshi kabir yayi tareda fadin tambayata kake mezan iyako . kwarai mezaka iya sadiq ya. tambayeshi . A asalle kabir yajuyo tareda daukan hannunshi dake sanye da zoben Amriya ya tsinkamata maruka har guda uku. Dafe kuncinta Amriya tayi haste masu Zafi sukafara zubowa daya bayan daya. Cikin fusace khaleed yace kabirrr you will pay for what you did. Wlh bashi kadauka . Wlh na rantse saikayi danasani abunda kamata. cikeda fusata Yakuma daukan fruit salad data kawomai ya watsamata a fuska. karkarwa jikin Amriya yafarayi , numfashinta yafara sama sama Faduwa Amriya tayi awajan sumammiya. Dawani irin sauri su nadirah dasu Abdul sukayi kanta . Jijigata su nadirah sukafarayi saisuka ga bata numfashi fashewa Gabadayansu sukayi da kuka. . kabir ko ajikinshi sai ma murmushi da yasakar. tareda fucewa daga gidan. Sosai zuciyoyin su khaleed ke tafarfasa. Nadirah tace shikenan yakasheta. Yakashe marainiya wace bataji bah bata gani bah. . meyasa, meyasa, ba Abunda ke tashi a parlour sai kukansu nadirah. sadiq yace bah kuka zaku tsaya yibah kutashi kudauketa muwuce hospital. Dasauri su nadirah sukadauko hijabansu sukasanya wa Amriya nata. Basu zarce ko inabah sai hospital. Taimokon gaggawa su nurses da doctors suka karbeta. saida su doctors sukadau kusan three hours hakan Amriya. doctor Amina ce tafuto tareda fadin suwaye suka kawota. Mune su sadiq suka bata Amsa. Doct Amina tace a gsk kuna wahalar da zuciyanta sosai. Kuyanda muka fuskanta. Tanada wani Abu da zuciyanta ke so wato san samu. amma batasamu bah. Dan Allah idan kunadashi kada ku hanata. Dan yanzu jininta ya hau ba kadan bah. Inkuka cigaba da kuntata mata toh zata iya rasa rayuwanta gabadaya. Kuma yanda muka gani tanada ASMA. What ASMA gabadaya suka fada. Adeef yace amma doctor yanzu dai tana lfy koh . doct Amina tace yes she is fine now. Dan Allah abunda nakeso daku ky guji baccin ranta. Ku nisance tah tashin hankali ,hayaki, daddai sauransu. OK insha Allah zamu kula Sadiq yafada. Doct Amina tace yanzu zanyi prescribed magagunguna dazaku siyo mata a pharmacy zata dunga Anfani dashi. Idan tasamu sauki zaku tafi zanbaku inhelar dazadunga anfani idan Asmanta yatashi. Gdy sosai su AMAR DA SADIQ suka mata. Tarkarda tamikawa ADEEF karba yayi tareda fucewa domin . Yaje yasiyo magungunan. . Akita zuciya fateema da Kalisat Suka sauke. Ummi race Amma bakuga kamar matanan tanadan yanayi da Amriya. Salma tace Nima abunda zance kenen kika rugani fada. Nadirah race zai iya yuwuwa kama ce kawai ba komai bah. Dama Ai kowane Dan Adam biyu ne. Basar da mgn gabadayansu sukayi daukan wayanshi sadiq yayi yafara dialling numbern mom. Kollonshi khaleed yayi tareda fadin mekake shirin yi sadiq. Zankira mom ne nafada mata. Khaleed yace nima barana nakira mami. Nafada mata. Su Amar mah numbern auty Amarya suka fara dialling. Su nadirah mah suka kira uncle habib. .dakuma ma grandma. haka kowanen su yashiga fadamusu abunda kabir yayiwa Amriya. Sosai ran mom, aunty Amarya, uncle habib, mami, yabaci. Kashe wayan mom tayi tafara dialling numbern Kabir . kabir na kwance hankalinshi a kwance. Yana murza zoben hannunshi. Yaji wayanshi na ringing Murmushi yayi tareda daga wayan yakara a kunnenshi. Bakinshi rikee da sallama . Ina wuni my mom. Cikeda baccin rai Mom tace In ban wuni bafa. Eh nace inban wuni bafa. Lallai kabir kayi matukar bani mamaki bah kadan bah. naga Alamu kwakwal warkah . Ta juya. Kabir hanyako Kai dana ne. Yanzu ace namaka mgn kakiji. Kabir ace nabaka umarni ka kibi kabir. Bacin kuma kaine babba acikinsu . Wai a ina kakoyi wanan bakar zuciyan da rashin imani. Koh rashin auren da bakadashi ne yasa baka mutunta mata. Toh nafada maka duk Duk Abunda zakayiwa Mace toh Kasani tamkar nikaiyiwa ne. Me yarinyar mutane tayi maka zaka watsamata abinci ajiki. Kai yanzu tsakaninka da Allah abunda kayimata daidaine. Inda kanwarka hakayi wa haka zakaji dadi. toh Wlh kabir gargadi nake maka. idan nasakeji irin wanan mgn kafun mudawo Wlh saina saba maka . kuma yanzu katashi kaje kasamesu a hospital din kuma kabata hakuri. ajiyan zuciya Kabir yasauke zuciyansa na tiriri. Hatake yaji wani irin tsaanar Amriya nadada ninkuwa hakan nada. Yace insha Allah mom bazan karaba kuma zan je hospital din na bata hakuri. mom tace ba abaki nakeson jibah a haikace nakeso. Kajini koh Wlh idan kaki bani bakai. Bata jira cewarsa bah ta katse wayan. Mon na Kaylee's na Aunty Amarya nashigo WA, daukan wayan yayi. Tareda yin sallama koh Asma sallaman Aunty Amarya batayi bah race kabir. Meke damun kah haka. Meyasa idan kana Abu bakayi da tunani ne eh Ance maka iyayenta basua sonta ne suka barta ko mee. Ka chanza halinka wannan rayuwar dakake yi ba rayuwa bace kabir. ka nisanci zuciyanka da biyewa shedan. kajini koh toh wlh ka kiyayi fushin ubangiji hakanka kabir nafada maka. Insha Allah Aunty ngd zan kiyaye gaba. Katse wayan Aunty Amarya tayi. tana katsewa na mami nashigowa. kabir kam jiyayi kamar ya kurma ihuu tsabar takaici. Daga wayan yayi sosai mami tayimai fada tareda yimai nasiha Masu ratsa zuciya. Amma fah bana tunanin nasihan yashiga zuciyan kabir. Mami na katsewa Na uncle habib nashigowa. Shimadai dayane sosai yashiga yiwa kabir nasiha. Wasu sunshigeshi wasu kuma sunshiga kunne sunfita. harya gama. saikuma na gradma. dafe kanshi Kabir yayi tareda yin salati. yace nikam nashiga uku na yau wannan tsohowar mezatamin ehh ni Wlh harna matsu ta sheka kowa ya huta da masifa. daga sama yaji tace toh ta Allah bataka bah. Zaro ido kabir yayi Dan baimasan ya daga wayan bah. Wato jira kake nasheka bah. Waikai in tambaye kah shin hanyi gini ne acikin zuciyankah ne dakake da wannan taurin zuciya. wato bakin ciki kake Amarina Tafika kyau shine kake kuntata mata koh toh Wlh Kabiru ka futa idona kaji nafadama. Naji kirabu dani ki kyaleni naji da Abunda ke damuna. Iyeee kaji ragoo da ihuuun Laiya. Saida gradma tagama shimai Albarka ta inda take futa batanan take shiga bah. Sannan takara dacewa. Kacewa su nadina Wlh zasusan ni suka hamagantar Inna dawo. Kashe wayan yayi tareda wurgi da itah kan kado. toilet yashiga ya watsawa ruwa sannan yafuto ya sanya kaya ya fesa turare. sannan yadau makulli mota yayi hanyar waje. su body guards nagani shi sukayi wajan sa da sauri daga musu hannu yayi. shiga motan yayi tareda duvets daga gidan shi Tandy baimasan wane asibiti zai nufah bah. jiyayi kawai yaje general hospital dayakai Amriya kwanaki. Direct nan ya nufah yana shiga ya hango motocinsu khaleed dakuma Wanda su nadirah Suka hau. parking yayi tareda futowa yanufi reception din. Nadirah tace insha Allah Amriya ba abunda zaisameki kiyi hakuri kitashi mutafi tunda kindan samu sauki. Shade hawayenta Amriya tayi tareda fadin yana... ina ..Kalb. Sadiq yace baruwan mu dashi kuma baza mu kara kulashi bah yayi rayuwansa muyi rayuwanmu. Amriya tace Aa.. Kada.. Kuyi.. Haka.. Banason.. Ace.. Sanadiyata.. Kan ku.. Ya rabu... Banaso.. Niyayiwa... Laifi..bah.. Kuba.. Dan haka.. Dan Allah.. Kada..ku.. Ki.. Masa.. Mgn.. Sbd ni. Khaleed yace shikenan Amriya duk Abunda kikace daidaine. Duk Abunda suke cewa duk acikin kunnuwan kabir. Amriya tace dan Allah ku.. Kiramun.. Kalb.. Inason..zan.. Bashi.. Hakuri.. what About yafada tareda fadin shida laid keda bada hakuri. Idanuwan Amriya ne yasauka hakan na kabir . Hatake jikinta yafara karkarwa tareda Nina's bakinta na rawa tace. Kal kal Kalb. Juyawa gabadayansu sukayi idanuwan su yasauka hakan na kabir. hatake gaban kowanen su yabada rass.. Mazewa gabadaynsu sukayi. Tsaki kabir yaja tareda fadin idan kun gama aukan naku ni ina jiranku. Sadiq yace tare muka zo ehh Dan haka banda bukatar kah kuma Vance kajiramu bah zaka iyayin ware warka. Cikeda baccin rai kabir yace sadiq Blake fadawa haka sbd wanan kucakar.. Khaleed yace Wlh ba kucaka bace. Kabir yace saidai wa ehhh. Yafada a tsawace. Sadiq yace gaga Dan Allah kada kamana Aushi hanan idan haushi zakayi kaje chan waje kayi aushin kah. A asalle kabir yadago Kai yamaida kan sadiq tareda fadin ninake Aushin ehh. You will regret what you say to me sadiq. Yana kaiwanan yayi fucewarsa. Da sauri Amriya ta tashi tareda Bin bayansa. Suma basu yi kasa a gwiwaba suka bi bayansu. Shan gabanshi Amriya tayi tana numfashi sama sama tareda hada hannayenta tace dan Allah kada... kayi...fushi.. Da.. Yan uwanka.. za'a iya.. Siyan.. Wasu.. Abubuwan.. da..kudi.. Amma bazaar.. Iya.. Siyan... Soyayyan.. Yan uwanka.. A gareka bah.. Kome zasuma... Sudin... Yan uwanka.. Ne.. Tsugunawa Amriya tayi hakan gwiwowinta tace ni.. Zan.. Baka.. Hakuri.. A madadin.. Su.. Dan Allah kayi.. Hakuri.. Sosai likitocin, da mutane Asibiti keji tausayin Amriya. Sadiq yace Amriya me ye haka kirabudashi yatafi.. Hana dole. Kallon Sadiq Amriya tayi tareda fadin. zaman lfy.. da hadin Kai.. Amriya kesawa.. Bawai.. Ta raba kan.. Yan uwa bah.. Dan Allah Ya.. Sadiq.. Kayi shiru. maida kallonta tayi kansa tace. Kalb... Nice Marsalan koh, nice aibakasan gani,, idan natafi ai zaka yi... Farin.. Ciki... Toh ni.. Hakan.. Nakeso... Nizan... tafi .. zan tafi. har abada.. bazan kara.. dawowa bah idai har.. in hakan.. zai sanya.. kah farin ciki.. Amma koda.. Natafi bazan.. Taba farin ciki bah. Sbd.. Ban fada.. Muku.. koni.. wacece bah.. Kafun.. natafi.. yusuf fake tsaye chan gefe talking tausayin Amriya sosai ciyake inama yanada dashish kabir Mai rabasu sai Allah . Amma ta.. Bangare.. Daya ..zan ..yi .. Farin.. ciki .. Amma ...har numfashina... na... karshe ...bazan ....taba Manta... da ..wannan ahalin ...bah. Amma.. Bazan.. Ji ..dadi ..bah.. Ban.. Baiyyana.. Muku wacece.. ni ..bah.. Tana kaiwa nan ta fashe da wani matsancin kuka. Daga sama sukaji Ance Amriya. Dago Kai gabadayansu sukayi suka dora hakan nasu zuby. Da sauri Zuby ta isah gun Amriya tareda dagata ta rungumeta. Tace Wlh nayi kewarki Amriya banyi tsammani zamu kara haduwa bah. cire jikinta Amriya tayi tareda fadin.. wacece.. Ke.. Zuby tace laaa kin manta ni.. Zuby, ga mansy chan. Kintuna a Lagos sanda hakasace ki.., nabaki kaya. Kika sa kintuna. Sai a lckn Amriya tagane zuby da mansy.. tsaki kabir yayi tareda fadin i Knew it dama saidanace karuwa ce Amma kukaki ji. Cikeda baccin rai. Mansy tace Wace karuwar Amriya toh Wlh ko A mata kasameta Kah godewa Allah. taya zakace mata karuwa idan ita karuwa ce kaima kwartone tass, Tass ya tsinka mata maruka. Niko nace Kai kam kabirr bakada wuyan marin fuskan mutum. dafe kuncinta Mansy tayi tareda fadin kuttt Wlh bazan yarda bah. jan hannunta Zuby tayi tareda fadin kinga mansy mutafi rabudashi bakisani koh taunts bane bah. cikin fusata Mansy race ni ina ruwana Wlh yau saina nuna masa ni cikakkiyar yar bariki cee. Jan ta zuby tayi harsuka bar asibitin. Sosai ran kabir ya bace wai yau agaban jama'a haka ci mutuncinsa dole yakoyawa Amriya hankali. fucewa yayi tareda shiga mota yabar harabar Asibitin . rasss gaban Mariya yafadi salami irin gudu tafuce daga reception din. su khaleed naganin haka suka bi bayanta tareda kiran sunanta dasauri. Doct Amina tamika musu inhelar din. Karba sukayi tareda barin wajan kamar walkiya haka suka nemeta suka rasa a asibitin. do sauri Suka shishiga mota tareda fucewa Daga asibitin . gudu take ba kakkautawa. tareda Bin bayan motan Kabir. Da motansu su Lakers kebin bayanta. Packing kabir yayi Dan yaga yanda take binsa a baya suma su khaleed parking sukayi tareda futowa . A fusace kabir ya futo Wata katuwar trailer ce tayi takusan yin kan Amriya. Wani wawan horn mai trailern keyi. sunanta Kawai su khaleed Kekira. itakambatama San sunayi bah. inbanda haste ba Abunda takeyi Da mugun gudu Kabir yajanyo Amriya hatake Amriya tafada kansa duk su biyun suka gangara gefen titin.. kallon, kallo su biyun sukashiga yiwa juna. 馃尯馃尯馃尯馃尯馃尯馃尯馃尯馃尯馃尯馃尯馃尯馃尯馃尯 COMENT & SHARE YAWAN COMENT, YAWAN POST ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍 BABY ISHA 馃尮馃尮馃尮 馃尯STORY BY 馃尯 {馃尫NANA HUMAIRAH } LOVE YOU ALL 馃槝馃槝馃槝 ALKALAMI 馃枈锔忦煐婏笍馃枈 锔? YAFI TAKOBI 鈿旓笍鈿旓笍鈿旓笍 2/28/24, 22:07 - AISHA M.B (Baby isha): 馃尮BISSMILAHI RAHANI RAHEEM馃尮 ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 2锔忊儯2锔忊儯 WRITTEN & DIRECTED 馃枈锔忦煐婏笍 BY BABY ISHA 馃尯馃尯 ------------------------------------------- jiyayi zuciyanshi yayi mugun fadi saurin tureta yayi daga jikinshi. Da sauri su nadirah suka iso inda suke tareda daga Amriya. Kabir kam kara hade rai yayi tareda nufah wajan motansa yashige yayi tafiyarshi. Nadirah tace sannu Mariya mutafi gida. Amriya tace Aa.. Kuje.. Nizan.. Tafine.. Naje.. Na.. Gina wa ..kaina ..sabuwar.. Rayuwa.. Khaleed yace kada kikara fadar haka Amriya shiga mota muje. Bah musu Amriya tashiga. Sultanate harabar wajan direct GRA suka nufah Futowa gabadayansu sukayi tareda nufah cikin gidan direct daki suka shiga da Amriya daganan mazan suka fuce. Amriya ki kwantar da hankalinki kinga yanzu bakya bukatar Abunda zai tayar miki da hankali. Gashi Tandy kinada Asma. Dole kidan yi wa kanki katangar karfe da yaya kabir inba haka bah zai iya hallaka ki. Ajiyan zuciya Amriya tasauke tareda fadin fateema ...bazaku ...gane bane ...bakusan .. wane ...halin ...nake ...ciki bah ...yanzu. Kudai... kawai ....kubarni ... Nayi ...kuka .. Koh.. Zafi... Da.. Zuciyata... Keyi.. Zai... Ragu.. Kalisat tace haba Amriya idan mukabari kika kara zubda haste agaban mu bamu miki Adalci bah. Kidaina fadan haka. Duk abunda kefaruwa dake yanzu ki kaddara haha taki kaddarar tazo ahakan . Yanzu duk abunda kefaruwa yau watarana saidai kibada labari. Dan Allah kidaina kuka. Shikenan.... Naji... Inason... Zan kwanta... Nadirah tace ok Mariya ki kwanta ki huta. Ni hayanzu kawai na hakura da ya kabir Allan zaibani wanda yafisa duda nasan bazan taba samu kamarsaba. Amma Allah zai zabamin mafi Alkhairi a rayuwata. Zubur Amriya tamike tana Mai fadin Aa.. Nadirah... Shi.. Nakine.. Kuma mijinkine.. Dan haka.. Dole ..ki.. Zama tasa. Nadirah tace toh mekike sonayi gabadaya fah ya tsaneni. Bayasona kwata kwata. Koh inuwata bayason gani kamar kedai Amriya. Ummi tace Sis nadirah. Yaushene birthday ki. Kalisat tace hana mgn abunda yashafi zuciya ke kina mgn birthday. Ummi tace bazaki gane bane. Nadirah tace next week Monday. Yauwa ku kawo kunnen ku kuji. Mgn naga tana fada musu ciki ciki nima hakan bai Nani daman jin abunda sukecewa bah. Toh yakukaji shawarata. Ya mutse fuska Fateema da salma sukayi. Fateema tace amma wanan shawaran taki tsam batayi bah. Nadirah ta amshe mgn dacewa gsk ummi wannan shawarar hai har police station za'a iya kaimu wannan shawaran ni gsk batayibah. Wannan ...shawaran.. Zamubi... Sukaji Amriya tafada. Kalisat tace Amriya bakya ganin da matsala. Kwarai... babu... Matsala... Toh shikenan duk abunda kika ce daidaine Amriya. A hatare Sula sakar ma junansu murmushi. .{1 week later. Saturday morning } Gabadayansu matan nagani sai shishigo da kaya hake yi daga bags, Nadirah tace ya haka naga hana shigo da jakankuna. Sallaman su Mom sukajiyo daga parlour. Da gudu sukaje tareda rungumeta. Amriya kam tsugunawa tayi ta gaisheta. Mom tace yazaki tsuguna bazaki zoh ki rungumeni bah koh kinmanta ni mamankine. Da kunya haka Amriya taje ta rungume mom. Sosai Aunty Amarya taji dadin ganin Amriya cikin koshin lfy. . Zama sukayi gabadaya. Kitchen Kalisat tashiga itada Amriya suka debo mah su mom abinci dakuma lemo . Saida su mom sukaci suka koshi. nadirah tace Amma mom sati biyu kukace xakuyi yanaga kuma kunyi sati daya kundawo. aunty Amarya tace yanzu za'ayi birthday diyar mu ace muki zuwa impossible. Kabir nagani yafuto yana nufo inda suke. Amriya nagani shi tayi saurin mikewa zatayi hanyar dakin su. kee ina zaki mom ta tambayeta. Hmm... Inason.. Zanje... Na.. Gyara.. Dakine.. Mom tace bakisan zaki gyara dakibah sai sanda kika ga kabir. Toh ba inda zaki zauna nan. Shi mutuwane da kina ganinshi kina jin tsoronsa. Khaleed da sadiq dakuma triplet sukaje tareda tsugunawa suka gaishesu. zuwa kabir yayi kisses mom tareda gaisheta sama sama haka Mom ta Amsa .grandma na hango. Tareda katon akwatinta. Tafarajan shi harta isah gabansu Mom dasu fateema. Gaisheta gabadayansu sukayi. Koh Amsawa batayi bah. Sai hayanzu su Amriya da su salma suka tuna bomb dinda suka hada. Murmushi grandma tayi tareda Fagin yarana yan Albarka nasameku lfy. Cikeda karfin hali sukace eh muna lfy. Yauwa toh haka hakeso. Yanzudai kumuje daki Na natawo muku da tsarabar kano. Simi simi. Haka suka dau akwatin tah. Sukayi gaba. Grandma nabinsu abaya. Murmushi Amriya tayi Dan taiga datasan shirin gradma hakansu. Sunashiga dakin Grandma ta rufe da mukulli tareda zare makullin ta daurashi ajikin zaninta . nadirah tace gradma ya kince zaki bamu tsaraba kuma muga kin kulle mu. Ohh ni halima Gaggawa fah aikin shedan ne. Kuyi hakuri mana kugani. Cire gwagwaronta tayi tareda warwareshi tayi ta daura a kugu. Zuge zip din akwatin yafarayi daga karshe tayi nasaran zugeshi gabadaya.. Wasu manya Manya dorina harguda biyar ta futo dasu. Zaro ido gabadayansu sukayi Kalisat tace Grandma mezakiyi da dorina harguda shida. Grandma tace Kunsan ance idan mutum koh dabba yakijin mgn kah toh kanemi abun saitashi. Toh nikuma a yau zan sai taku wato Nikukaje kuka yiwa karya .kuka ce lubabatu. Batada lfy koh. Toh sainayi maganin ku yau. Duk dorina daya ta mutum dayane. Dan haka. Maza kufara kawo kanku daya bayan daya ba fada ba zagi. wacece zata fara zuwa. Gabadayansu baya sukayi dan sunsan idan wanan dorinan haka Shauda musu so daya sai sunyi rashin lafiya. Amriya ce tayi gaba. tareda fadin gani... kidakeni.. nice.. nakiraki.. basu.. bah.. su.. Tsam basusan... da.. Mgn.. Kiran.. Ki.. Danayi.. bah.. Grandma tace karya kike Mariya sokike kirufamin Asiri. Ai idan naji muryanki zan gane sbd ke kina kikina. Dakuma haka kirani nibanji kikina bah Dan haka matsa gefe matsawa gefe Amriya tayi. tareda rintse idonta. salma ce tafara futowa tazo Hanan gradma . Daukan for in a daya grandma tayi tafara zuba mata da iya karfinta. hijacked zutt, zutt, zutt . Bulalan nan ba ko ina yake shiga bah sai jikin Amriya. Itakoh Salman jitake uwa Gradma shafata take Dadorina. Sosai Amriya kejin zafin dorinan. Salma kam kara gyara tsayuwarta tayi. Yauwa ke angama dake tagaba tazo. salma tace dan Allah grandma kidan karamin jinayi uwa kinamin cakwulkul da bulalan. Sosai ran gradma yakara baci tace kaji jahirar yarinya. Sokike karfina takers hakanki naki dukan sauran koh. Haka grandma tacigaba da dukansu. Amma dukan jikin Amriya yake shiga. Waka su nadirah sukafarayi tana dukkansu suna wakoki. Yarda bulalan Grandma tayi tana sauke numfashi gajiya. Shashashai kufucemin daga daki dasauri su nadirah suka fuce suna dariya. MONDAY 7pm Wata kyakyawa. Budurwa nagani sanye do gown Wanda yayi masifar yimata kyau. Dawasu matan a bayanta suma sanye da Abaya milk. Wanda suma sunyi kyau danoinoi. saida na matso dabb dasu nagane cewa Ashe su nadirah ne. Birthday girl. gsk sunyi kyau ba kadan bah. . nadirah naji tace ina Kum Amriya tayi sauri tafuto mu tafi Mikado fah haka jira a party Hall din. A hankali take taka steps din daya bayan daya sanye tale da Arabian gown pink wanda sukayi mata mugun mafisar kyau. Masha Allah bakina ya iya furrows gami da fadin wacece kuma wannan yar Saudi Arabia. Saida naji Kalisat tace Wow Amriya you look cute and adorable. Sai a lckn nagane Ashe amriyance da gsk. karasa saukowa tayi gabansu tace mutafi.. koh.. Tsayawa gabadayansu dilate suna kallon irin kyaun da tayi. Sakk saika dauka yar indian ce koh yar Pakistan. Nadirah tace na tabbata Amriya idan mukaje sai han dauka love meyin birthday sbd gabadaya kinfi kyau. Murmushi Amriya tayi tareda fadin toh... baranaje... na ...chanza.. Kayan... Kar.. Ha.. Dauka.. Nice.. Sai. Na.. Wanke.. Wannan.. abun ..dakuka shafamin.. A fuska . Aa ba abunda zakicire cewar nadirah. Ahaka zamuje. Dan haka muje.. Daga kan upstairs sukayi muryan Su mom nacewa Happy Birthday our daughter long life and prosperity more Health more years. And more money in your bank account. Happy Birthday nadirah. Thanks Mom ngd sosai. Gift Mom tamika mata. sosai nadirah taji dadin gift din Kalisat tace amma auty amarya bazaku jebah. Mom tace waa mu wai chab impossible wajan yaran zamuje . In munje mumuku mee. Wannan party saidai ku. Yara. Karba birthday Gift ne mamin ki ta haiko muki dashi. Karba tayi tareda yimata gdy. nadirah tace su yaya kabir fah. Mom tace Sun ruga dasun tafi ai. Aunty Amarya tace idan kundawo gift din ki yana nan ajiye. Kuje muna muku fatan Alhery. Shikenan sai mun dawo Futa sukayi tareda shiga mota sukabar gidan din. .direct zoo road suka nufah tareda parking a gaban Hall din. kisaukoh mushiga. Gabadaya takalmin da Amriya tasa ya isheta sbd yamata tsini sosai. Ummi tace Amriya muje koh. Kushigo . ni.. Zan.. tawo..daga.. baya.. shiga cikin Hall din sukayi mai DJ naganin su yasaka national anthem. Sosai mutane suka yaba da kyaun dasukayi. Mutane da dama Sun hallara party. da sauri Khadija da Aisha suka Isah garesu tareda mika mata gift. sosai nadirah Tami dadin ganin su Aisha. inda birthday girl kezama Nadirah tazauna da crown 馃憫 na birthday a kanta. mgn mai DJ yafarayi a futo yayani birthday girl suzo suyi mata Happy Birthday sai kuma kawayenta. Sannan ayi rawa. Yamutse fuska kabir yayi shi gabadaya a takure yake dan dai mom dinshi tace dole saiyazo amma ba abunda zai kawoshi. Takun takalmita yan Hall din sukaji. Hatake hankalin kowa yakoma kanta. kwas kwas haka take takawa. gabadaya a takure. DJ naganinta yasaka cool song. Wakan saiyayi matched da tafiyan datakeyi. kabir kam mamaki yashigayi gamin yanda tayi mugun kyau. Tsaki yayi tareda fadin duk kyaunki bazaki kai masoyiyata bah. Su khaleed dasu triplet Sosa suka yaba da kyaun datayi. Gaba dayama tah aska Hall din. kallon ko ina tayi saitaga gabadaya seat din ya cika. sai na kabir kawai. Bayanda ta iya haka tango inda yake. Dauke kansa yayi daga kallonta tareda jan siririn tsaki. Amriya kam koh ajikinta. saima zamanta datayi tareda maida kanta kan Hall din Shima kabir sosai yayi kyau. Ba kadan bah. Kallonshi tayi aranta kuwa tace wanan mutumin badai kyaubah. Uwa shi ya hallici kanshi saikuma mugun bakar zuciyanshi daya batashi. Ni yanzu tsorona dayane idan yaje ya sumbaci wata. Da zobena a hannushi. Toh tabbas. Rayuwata tana cikin hatsari. saida kowa yazo yabata Gift tareda yimata fatan Alkhairy. maza ka Kai Lemon idan su biyun ke zaune. hangama yallabai. Facemark mutumin yadauka tareda sakawa a fuskanshi daukan Lemon yayi. Tareda dauko wani wanna acikin aljihunshi da alama wani abune aciki. Zubawa naga yayi. Acikin lemon tareda gyaurayawa. Direct inda su kabir ke zaune ya nufah. Sir ga lemo kudan taba. Kallon shi kabir yayi tareda fadin ka bata ita tana iya bukata amma banibah. Amma Sir tunda kashigo fah baka taba komai bah. cikeda takaici kabir yace jikinka koh nawa. Amma Sir. kayy shikenan ajiye katafi. Ajiyewa yayi tareda barin wajan. Dauka Amriya tayi tafarasha. Tareda chanza na kabir tadau wani ta suite agabanshi. Tashaye gaba daya. Ajiye cups din tayi. Tafara ganin mutane bibiyu. Cool song DJ yayi playing. tashi Amriya tayi tareda hawa kan Hall din tafara rawa. sosai Amriya ke rawa. mamakI sosai su nadirah keyi dama Amriya Ta iya rawa. Akwan mutane sukafara daukan video. Tsaki kabir yayi tareda fadin aikin banza kawai wannan ai zubarda class ne dama ai bawani Class ne da ita bah. Daukan Lemon yayi tareda yafara sipin dinshi har yashanye. Dafe kanshi yayi jin yanda yafara saramai. Hatake shima yatashi Tandi kan Hall din yafara rawa shida Amriya sosai suka burge kowa na hall din yanda kasan masoya haka Suka dunga rawa All of the sudden kuma wutan Hall din yadauke. Fadawa Amriya tayi jikinshi bakinta a nashi. wani irin yarr jikinshi yayi hatake yaji sakk irin kiss dinda hakamai a teku saurin bari gun Amriya tayi. dan karyagane itah ce ta taimakeshi. Tabbas tananan Kabir yafada. Hatake light din ya kawo. Kallon ko ina yayi amma bai ga kowa bah. Tafiya yafarayi yana waige waige. Still baiganta bah. Tabbas kinanan Dan Allah kifuto na ganki. Haka yasauko daga hall din tareda tsayawa yafara dube dube. Sadiq ne ya isah inda yake tareda fadin. Meyafaru kabir naga hankalinkah a tashe. sadiq Wlh ta nan. Wa kenen. Kabir yace wave taceci rayuwata a teku. dafe kansa sadiq yayi tareda fadin kabir yanxu soyayus Dakar mata haryakai kafara gizonta. kabir yace haba sadiq taya ina maka mgn tana nan kaikana cewa nafara gizonta. baranaje na nemota dakaina idan bazaar tayani bah. Sadiq yace toh taya zaka iya ganeta acikin wanan jama'an eh. Zan ganeta. Barin wajanshi kabir yayi yafara dube duben masoyiyar tashi. Haka yacigaba da dubanta amma bai gantabah har haka tashi daga Hall din sosai nadirah tasamu gift ba kadan bah. Tashi Amriya tayi hatake jiri yafara daukanta. Ranshi a bace kabir yaja hannun Amriya tareda shigarda itah daki dake cikin Hotel din. wurgata yayi gefe. tareda fadin tana ina. Amriya tace wa.. kenen.. Kalb.. Idan kika kara kirana dawanan suna saina chanza miki kamanni. Ina kika kaita. Amriya tace bansan.. Wah kake fada.... Mgn tah ne yatsaya jin yanda cikinta yayi mugun hardewa. faduwa tayi hakasa tareda farajan numfashi sama sama. Waiyoo.. Cikina... Zan.. Mutu.. Katai makeni.. Kee banason wasa fah me haka Kikeyi. hawayene yafarabin gefen fuskanta. cikin zuciyanta tace kayi hakuri dole na , na chanza maka wannan Lemon nasha gwanda ninacutu hakan ka cutu. Kufane yafara futowa daga bakinta karona farko a rayuwansa yaji tausayinta yakamashi. ke meyasameki daga tayayi tareda fara jijigata kadan kadan. Ke mene haka. Kibari Dan Allah kada Mom tace na cutarda kee please. tari Amriya yafarayi kallon fuskanta yayi hataka gabanshi yafadi. ------------------------------------------- COMENT & SHARE PLEASE 馃憦馃徎馃憦馃徎 ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍 BABY ISHA 馃尮馃尮 2/28/24, 22:07 - AISHA M.B (Baby isha): Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JrpckJSXSPGCtZPOKObFYm Duk maison cigaba da karanta litafin ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? Toh shiga ta wannan link馃憜馃憜馃憜 din 馃尮BISSMILAHI RAHANI RAHEEM 馃尮 ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 2锔忊儯3锔忊儯 WRITTEN & DIRECTED 馃枈锔忦煐婏笍 BY BABY ISHA 馃尯馃尯馃尯 {NANA HUMAIRAH 馃尮} --------------------------------------------- Sosai hankalin kabir yatashi ganin yanda farin kunfa kefuta daga bakinta. Ke mene haka dan Allah kibari kada ace na cutarda kee. Please idan sbd tsana da tsangwaman da nake nuna miki ne zan daina. Dan Allah kada kisa ace na cutardake Rungumeta yayi Kamm ajikinshi. Dago Kaii Amriya tayi race Aa kada ..kadamu... Dani.. Katafi.. Ka ..hadoramaka .. Laifin.. kisa . Badamuwa.. Bace... idan.. Na mutu.. Kawai.. katafi ..ka barni.. Hanan.. na mutu haka kaddarata.. Tazomin ..haka.. Zan.. karbeta. Takarashe maganan haste nabin kuncinta. Kada kikara gaban haka taya zan tafi nabarki kina cikin wannan mawuyacin halin. Banana iya bah.. Indai nasake natafi bazan taba yafewa kainabah. Duk rashin imanin mutum koda yatsani mutum nee dolee watarana Sudan nunamasa tausayawarsa agareshi. Tashi nakaiki hospital. Tari Amriya yafarayi daganan numfashinta yasaya chakk. Dago Kaii yayi yaga Tanadaina numfasawa . Kee Dan Allah kada kimin wasa da hankali mana. Nace kitashi nakaiki asibiti sokike ace nakashe ki kome. Jin da gsk bata numfashi yasa gaban shi faduwa lilac daya Innalilahi wa innahilai rajihin kalman dayaketa nanatawa kenen. Dafe kanshi yayi hatake idanunwasa suka kada sukayi jajur. Wani Dan kara yasaki. Su khaleed najin karan kabir yasa su nufah dakin da sauri. Shiga ciki sukayi suka tarar da kabir rikee da Amriya da Alamun bata numfashi. Saurin jaa baya khaleed yayi tareda nuna kabir da yatsansa yace ka kasheta koh yanzu ka kasheta zuciyankah tatami salama. Tashi tsaye kabir yayi tareda fadin kada kuyimin mumunan zato bah kasheta nayi bah Wlh i don't even now what gave came over mee dana kawota dakinan. Nima ganinayi tafara futarda kunfa. Su fateema dasu Khadija najin haka suka fashe da kuka. Tareda nufan inda Amriya ke kwance Karya kake sadiq yafada tareda fadin. Meyasa zaka kasheta kabir Meta taremaka ne a rayuwanka Why kabir why did you kill her. Kabir yace yanzu kunyarda ni kabir zan iya kisankai. Cikeda bacin rai khaleed yace kwarai kuwa zamu yarda. Kaine ka kasheta. A yau kayi abunda bazai taba gogewa bah daga sunan ahalin mubah har abada. Sadiq yace bantaba sanin kaii macucine, azalumi, mara imani, mara tausayi,, sai yaudinan Khaleed yace Kabir kasani idan Amriya da gsk ta mutu koh ka kasheta toh kaima hukuncin kisa nakanka. Adeef yace kudauketa mutafi asibiti. Cincibarta suka futa waje. Kabir nagani haka tarragon da niyar Bin su. Dakatar dashi khaleed yayi tareda fadin mekake shirin yii Kabir yace bangane bah zan bikune hospital din. Khaleed yace bamua bukata bamua bukatar masheki Mai kisan kaii. Watoo sokake muje asibitin idan bata mutu bah ka karasata achan koh. Nuna kanshi kabir yayi tareda fadin ni nine masheki Mai kisan Kaii . Kasan Mai kake fada kuwa khaleed did you know what you are saying. Yess of course mugu tantiri. Dakai nake bawani bah yau dinan nayi danasanin sanin kah arayuwata munyi danasani kasance warkah Dan Ahalin mu masu tsarkakun zuciyoyi. Kadin tabbas cikaken mara Imani ne Azzalumi, macuci, Your know what kabir i hate you. Yana kaiwanan yayi fucewarshi tareda kiransu mom yasanarda ita halinda hake ciki. Wani irin jiri ne yazoma kabir saurin dafe bango yayi. Yanajin zuciyanshi kamar zata fashe. Ni khaleed yake fadawa munanan kalamai haka hakan abunda ban haikata bah. Nida koh mgn nayi basua gardama shine yau koh su saurari mgn tah. What is happening am I dreaming what is wrong with them. Meyasa bazasuyi bincike bah kafun su sartar da hukunci. futowa yayi daga cikin Hotel din yatarar Sun ruga dasun bar hotel din . Direct wajan motanshi yanufah tareda shiga ciki. Yadora kanshi kan styearing motan. Sosai Takei zuciyanshi uwa zata buga tunda yake a rayuwansa koda sabani Silas's tsakaninsu basua taba zaginshi Amma yau sunyi mai abunda yafi zagi ciwo. Tada motan yayi yabar harassed hotel din direct hospital yanufah. 15minute yayimai a asibiti koh gama parking baiyibah yafuto daga cikin motan tareda nufah reception. Su mom na hango a tsatsaye suna kaikawo Kallo daya zaka musu kasan suna cikin tashin hankali. Idanuwan mom ne yasauka hakan na kabir. Daga hannunta mom tayi tareda nunasa tace idan ka kara taku daya hanan sai na lahirah yafika jin dadi. Chakk kabir yajin mgn tah uwa aradu Ya daki dodon kunuwansa. Chak ya tsaya tareda dago da rinanun idanuwansa wanda Suka kada sukayi jajir. Yace Mom i can explain. Explain what eh kabir nace bayanin mee cewar Mom. Bantaba danasani wani abu a rayuwata bah sama da danasani haifo kah duniya. Sosai mgn tah ya ratsa kowane sashi da bangarori na jikinshi. Uncle habib yace Kabir meka aikata haka bantaba sanin tsanan dakake yiwa Amriya yakai haka bah. Kasan damuka shiga emergency me muka tarar gameda lfy Amriya. Kah bata poison wanda yake dauke da sinadarai da kwayoyi na Chemical wanda ke sanyawa zuciya dena harbawa. Kabir yace ni kuma yaushe nasamata poison Nevada zan kasheta yanzu koda awaje hakace nasawa wani koh wata poison a abu tasha zaku yarda. Khaleed yace kwarai kiss kuma ni nagani da idona ai sanda wanda kuka hada plan dindashi ya kawo Lemon dazu naga chakayi bazaka shaba ina kallo ita Kadai haka tadauka tasha wannan poison din. Yakarashe mgn da fadin makaryaci kawai. Grandma race Kabiru kabamu namiji matuka. Yanzu da'a ace awaje nee za'a yi mata haka hai saika dau mataki Amma da kankah ka aikata tirr da halinka. Aunty Amarya tace dan Allah ku nutsu ba kyau yanke hukunci batareda anyi bincike bah. Mujirah in amata aiki. Idan anyi nasaran ceto rayuwanta zata fadamana gsk Amma Dan Allah kudaina tu'Uganda da kisankai batareda tsatsauran bincike bah. Bude kofa sukayi anyi da sauri su Mom suka Isah gareta tareda fadin doct Amina ya jikin nata. Doct Amina tace gsk yarinyar nan saidai kusata a adua sbd poison dinan sosai tashashi. Bamuda tabbacin zamu iya ceton rayuwanta. Kuma Abu sai ya hadu da asman datake dashi. Doct habib dama kainazo kira mushiga ciki kaima kadan bamu gudun mawankah. OK uncle habib yace tareda shigewa cikin emergency room din. Zama Mom tayi zuciyanta na tafarfasa tace khaleed kiramin police. Zaro ido khaleed yayi tareda fadin mezamuyi da police kuma. Kakirasu kace dana ya aikata laifin yunkurin kisan Kai. zaro idonsu gabadaya sukayi sadiq yace haba mom Dan Allah karmukai ga yin haka. Bah lallai shidine yasamata posion dinabah. Mom tace khaleed do as i said . Sosai khaleed yaji bazai iya kiran Dan sanda atafida Dan uwansa bah. Khaleed yace amma mom mezai hana mukara hakuri idan taji sauki. Shikenen gobenan za'a tafida shi. Kisses gidasukayi gabadaya bawanda ya iya yin banccin kirki acikinsu. Washe gari da sassafe suka kama hanyar hospital. Sosai suke zarya a asibitin uwa ance zata mutu. Nadirah tace mom mezai hana mukira mami misanar da itah. Aa banason tasani sbd hankalinta zai tashi. Kallon kabir tayi tareda girgiza kanta. Budewan kofa sukaji hatake gabadayan su Suka Mike tsaye. Doct Amina tace Am sorry mom kabir we lost her. Rasss gaban kowanen su yabada Wani irin jirine yafara daukan Mom. Tareda fadin doct are you kidding me. Doct Alina tace shin Hana wasa da mutual nee. A fusace Mom ta tashi tareda Yinkan kabir da sauri tace kaji dadi job kaje ka hada party mana kuyi murnan kasheta dakayi. Wasuu zafafan hawaye yaji sunkusan debonair saurin goge idonshi yayi. Bakina rawa yace Mom. I can't kill her i swear with god am serving. Tass tass mom ta tsinkamai mari har biyu tareda dogo yatsanta tanunashi tace. I regret that am your mom kabir. Khaleed yanzunan inason kakiramin police sutafidashi. Khaleed yace mom. Don't mom mee do as i said. Khaleed. Sadiq yace please mom we don't need all this. Cikeda baccin rai tace sbd ba kanwarkah bace ba yar ahalinkah ce shiyasa zakace kar hakira police. Toh dole sai anbi mata hakkinta. my wish is my command . Mom Dan Allah dakatar da sadiq kabir yayi tareda fadin shikenan naji zan fuskanci hukunci Saudi da laifin dana aikata. Dan haka please ku kira police sutafida ni. Banason wata mgn just call the police and tell them that the kabir Dan Muhammad yunusa mammalakin compay fishe production yayi kisan Kai right away. Ya karashe mgn idonsa hakan Mom dinsa bairns tsammanin haka daga gareta bah. Koh kowa bazasu yarda bah ai yaci are mom dina ta yarda Sosai su nadirah sukashiga bawa Mom hakuri amma tsamm koh sauraron su batayi bah .. Daga waya khaleed yayi yakira yan sanda ba'a fi thirty minutes yan sanda Suka zagaye hospital din. Daya dagacikin police din yace ina Madelin yake. Nuna kabir mom tayi tareda fadin gashinan kitafidashi kumai hukunci daidai da laifinsa. Mika hannunshi gaba kabir yayi suka sanyamai Handcuff Suka fara jan shi. Daga sama sukaji ance kudakata. Tsayawa police din sukayi suna kallonta mamaki Da tsoro ne yakama su mom . A hankali tafara takawa Tana dan daddafa bango. Ku... Rabudashi... Amriya takuma fada. Mom tace Amriya dama kina raye nee. Kwarai.. Ina.. Raye Yan sanda... Bashibane.. Yasakamin... Guba.. Nasha... Wasune ..daban .. Bashibane.. Kurabu ...dashi Daya daga cikin yan sanda yace wacce hujja kikedashi dakikace bashine bah. Banida.. Hujja.. Amma.. Bashibane... Bah.. Ninafada ... muku Ciremai handcuff din sukayi. Dan sanda yace amma kinsan bah zamu iya sakinshi bah batareda hujja bah. Wacece shedarki. Mice sheda sukaji anfada. A hankali tafara takowa. Harta isah garesu. Rass gaban Amriya yafadi ganin wacce batayi tsammanin ganibah koh a mafarki. Bakin Amriya na rawa tace ze... Ze... Haris.. Zeharis.. 馃尯馃尯馃尯馃尯馃尯馃尯 馃尯馃尯馃尯馃尯馃尯馃尯 MANAGE PAGE 馃搫 PLEASE. COMENT & SHARE 馃尯馃尯馃尯 ALKALAMI馃枈锔忦煐婏笍 BABY ISHA 馃尮馃尮馃尮 2/28/24, 22:07 - AISHA M.B (Baby isha): https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCAIATION馃枈锔? (J.A.W) Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan kasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauk'i 鉁忥笍 BISSMILLAHI RAHAMANI RAHEEM 馃尮 ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 2锔忊儯4锔忊儯鈻讹笍2锔忊儯5锔忊儯 WRITTEN & DIRECTED馃枈锔? BY BABY ISHA馃挒馃挒 (AISHA M.B) ----------------------- A Hankali zeharis ke takawa harta isa garesu Tace kwarai kuwa nice sheda. Kallonta Amriya tasakeyi tace zeharis. Kallonta su Mom da aunty Amarya sukayi tareda fadin kinsantane. Amriya race eh... Hmm.. Dama... Batakarasa zeharis ta tawo da gudu tareda rungume Amriya ta fashe da kuka. Tana Mai fadin. Yar uwata ina kikaje nayi kewarki sunkashe mana iyayen muu Sun gudu nima da kyar na tsira.. Kallon zeharis su Mom sukayi tareda fadin Amriya dama kinada Yar uwa baki taba gayamana bah. Dagata Amriya tayi tace ehh... sai..yanzu.. Na... Tuna... Sbd namanta komai. Daya daga cikin police din yace kince da zeharis kince kece sheda toh fadamana yanzu kokuma mutafidashi.. Zeharis tace wasune jiya ina Kalindi da bakaken kaya. da abu a fuskokin su. Naji sunacewa akaimai. Ba itah sukayi niyan cutarwa bah shi sukeda niyan cutarwa. Police din yace taya kike running zamu yarda dake, wannan ba cikakiyar hujja bace. Zeharis tace zan nunamuku a waya zaku gani.. Dauko waya naga tayi tareda playing video din komai da komai ya baiyyana aciki video har inda mutumin yakaima su kabir Lemon yakisha dakuma lckn da Amriya Ta chanza nashi tasha. Sosa danasani da nadaman abunda sukayiwa kabir yakama su mom da khaleed. Police din yace Sir kabir muna Mai baka hakuri hakan abunda muka maka Tandy zamu tafi idan kana bukatar taimakon mu saikamana mgn. Muntafi fucewa su police din sukayi daga hospital din. Kallon su kabir yayi. Tareda maida kallonsa kan Amriya. Duk sanda ya hada ido da itah saiyaji wani irin kasala ajikinshi. Gyaran murya yayi yace shikenen yanzudai gsk tayi halinta. Mgn khaleed zaiyi Kabir ya dakatar dashi dafadin bana bukatar jin wani abu a hanan wajan kaidakace ka tsaneni meyasa toh zaka min mgn kace ni masheki. Kunyi danasani kasancewata Dan ahalin nan. Nine masheki Mai kisan Kai tantiri mara imani. Wannan kalmomin bazantaba mantawa dasubah wai daga bakin kannena wannan kalmomin kefutowa Sadiq yace Dan Allah kabir we should forget the past we should face the future Dakatar dashi kabir yayi tareda fadin nooo bazaiyu bah. Kunce ni badan ahalinan bane toh nima yanzu zangaya muku cewa nima na futa daga cikin ahalinan. Yana kaiwanan yayi fucewarsa yabar asibity. Sosai kalamansa ya ratsa zuciyoyin su. Murmushi Aunty Amarya tayi tareda nufah inda zeharis take race kada kidamu yata wannan ba sabon Abu bane a wannan ahalin. Yanzu kema kizama daya daga cikin ahalin Muhammad yunusa. Zeharis tace ngd.. Aunty Amarya tace amma kamar kece babba koh Zeharis tace ehhh. Mom tace amma kanwanki tafiki kyau sosai bah kadan bah. Tukunan mah member sunanki. Sunana zeharis.. Zaro ido gabadayansu sukayi tareda fadin zeharis kuma wannan wane irin sunane haka. Grandma tace ikon Allah sunaye kala kala a duniyanan kaji wani suna uwana sarkin kanjaman aljanu. Shikensn mom tafada yanzu muwuce gida musamu mu lallaba danmu naga Alamun yana fushi. Tada mota sukayi tareda barin harabar asibity suka nufi gida Suna isah gida direct family parlour sukashiga gabadaya. Sosai su nadirah seke tsoron zeharis sbd gabadaya idonta Green ne bah irin na Amriya dake brown Zeharis kam duk tagane suna tsoronta hakan yasa tadan nisa dasu dan bah rigima ne yakawota bah zaman lay ne yakawotah. Duba dakin kabir dilate suka tarar babu kowa. Dialing din number shi khaleed yayi saiyaje ansa numbernsa a blacklist Khaleed yace da gsk fah kabir yake gashinan yayi blocking numberna. Shima sadiq gwada numbersa saiyaji the same thing shima blocked. Bawanda bai gwada number shi bah amma duk blocked. Sosai hankalin kowanen su yatashi. Jan zeharis daki Amriya tayi tareda wurgata jikin bango tareda shake mata wuya. Cikin huci Amriya tace meyakawoki wato kinzone ki tona asirina cewar niba mutum bace bah koh. Fadamin koyanzunan ki bakunci lahira Kakari Zeharis tafarayi tace zan fada kisakeni tukunan. Sakinta Amriya tayi. Tace inajikin fadamin Rikee wuyanta zeharis tayi tace nayi danasani abubuwan danadunga miki cikin teku hakan yasa dole saina nemo ki nabaki hakuri muzauna lfy. Kuma sarauniya sunaina mah ta yi danasani. Kinji kiyafemana. A fusace Amriya ta rikee gashin kanta tareda fadin karya kike muna fuka wato Kinzone kirabani dashi koh ur yanda bazan,iya komawa duniyata bah toh waya bakima kafan mutanen harkika iya zuwanan Dan na tabbata gumurzu bazai taba baki kafa bah taya kikazoman taya kikasan inda nake fadamin. Jin za'a bude kofane yasa Amriya saurin rungume Zeharis tace gsk nayi kewarki yayata. Su nadurah ne sukashigo. Ganin yanda Amriya Tarungume Zeharis yasa ya Burgesu. Fateema tace toh sai asaki juna haka muje muci abincin rana. Nadirah tace Aa Wlh kibarsu mana kikasan lckn dasukayi batareda sunga junabah. Sakin zeharis Amriya tayi tace kuje... kuci ..ni naruga... danaci... a asibity ... Kalisat tace kayyy Amriya yaushe kikaci toh bazamu yarda bah kifuto muje muci. Murmushi Amriya tayi tace toh... Shikenan.. Kuje.. Ganinan.. Zuwa.. Zandan.. Watsa.. Ruwane.. Kin tabbata zaki futo muci cewar fateema. Amriya tace kwarai ..kuwa ... Kuje.. Ganinan... Jan Hannun Zeharis sukayi tareda futarda itah. Nannauyan ajiyan zuciya Amriya ta sauke tareda fadin Bazan taba bari kiyi mumunan nufinki bah zeharis tabbas akwai wanda ya goyamiki baya harkika San inda nake tabbas akwai wani koh wata bil adaman data taimaka miki. Dole gumurzu zan tambaya. Direct toilet tashiga tareda rintse idanuwanta ta bace battt Bata zarce ko inaba sai teku. Kallon ko inatayi taga Alamun tabbas akwai matsala. Kiransunan gumurzu tafarayi amma mee taga wayam. Wani bindin tagani gefen ruwa yana zubarda jini. Da sauri tango wajan Aljanar ruwan. Dagota Amriya tayi tafara tambayan Aljanar ruwan meya faru. Aljanar ruwan batajira Amriya ta inda mgn tah bah tace zata kasheki. Zeharis zata kasheku yanzu mah takashe gumurzu.takashe wasu Aljanun ruwa wasu kuma tadauresu Tana basu wahala tunda kikabar taku take azabtar damu Hakan gumurzu yace bazai bata kafa taje duniyan mutane bah. Mika mata wani dutse Aljanar ruwa tayi tace Gashi yace nabaki wannan dutsen zaki san wacece asalin muguwan kuma zakisan asalin wacece kee. Karban zoben Amriya tayi tareda fadin kada kidamu zaki rayu kuma kidau fansa. Bazan bar zeharis bah. Aa Amriya zeharis yanzu ta chanza ba kamar yanda kikasanta bah tayi wani mugun karfi dabamuyi tsammani bah. Kuma watace ta taimaka mata harta iya futowa sarauniya sunaina mah ta shiryu ta hanata Amma agaban mu tabi salon yaudara takashe mahaifiyarta. Amriya tace gayamin waver ta taimaka mata. Kakari Alhambra ruwan tafarayi tace naji tace . UWAR shedanu. kuma naji sunce saisun gamada ahalinan duka hatta kuda bazasu baribah . Na rokeki Amriya kada kibarsu ki kashesu. Sunsa Mutane da dama kuka da idanuwansu banason kibarsu banason kiji tausayinsu. Na rokeki ki yi mana Alkawarin saikin ga bayansu. Tana kaiwanan tayi stitt da Alamun rai yafuta daga jikinta. Kee.. Kitashi.. Wani irin kara Amriya tasaki wanda yasa rana komawa ciki bakin hadari yataso. Iska mai hadeda fugues fara wanzuwa. Tashi Amriya tace tareda rintse idanuwanta ta bace daga wajan. Futowa tayi daga toilet din tanufi inda Tanufi parlour. Tararwa tayi kowa itah yake jira. Kallonsu tayi tace.. Meyasa.. Baku.. Faraci.. Bah.. Mom tace taya zamu iyaci bayan bakya nan. Zama Amriya tayi tazuba nata. Sukayi bissmillah sukafaraci. Da gefen ido Zeharis ke kallon Amriya. Amriya naganin hakan yasata sakarmata kyakyawan murmushi kauda kanta zeharis tayi tareda fara sake sake cikin ranta. Saida Suka Kai kusan 30minute sunacin abinci. Sannan kowa yatashi. Daidai lckn kuma sukaji karan bude kofa. Kalon kofan sukayi sai sukaga kabir nee da takardu a hannunsa. Dasauri su nadira suka isah waken sa. Dakatar dasu yayi dafadin kada wacce tasake tazo inda nake sbd ni Mai cutarwa ne kuma masheki zan iya kasheku insa muku guba. Sadiq yace haba kabir yakamata ace komai ya huce ai OK we are sorry big broo. We know we offended you but please. Bai bari ya inda mgn bah kabir ya cilla mai takarda shima tareda kara cilawa khaleed suko triplet inbanda mamaki babban yayan nasu ba abunda sukayi What naji khaleed da sadiq Sun fada. Hatare suka hada baki wajan fadin Takardan kora daga aiki. Zaro ido gabadayansu aunty Amarya sukayi. Shiga ciki Kabir yayi tareda hada kayansa yasaka cikin Box yafuto dasu. Yace am leaving now nizan bar muku country din. Zanje in nemo ahalina tunda wannan ahalin banawa bane. Oh my god Auty Amarya tafada tareda fadin habe kabir what's the meaning of this. Ka girma amma bakasan ka girma bah gidafah kace zaka bari toh ba inda zaka. Zeharis tace kubarshi yatafi kukasani koh da gsk yanada wasu ahalin daban bakubah. Kallon mamaki gabadayansu sukabita dashi. Mom tace kabir now yanzu inason ka komarda wannan box's din kokuma na saba maka. Tsayawa yayi bah alamun zai mayar Su nadirah kam naganin bashida niyan mayarwa yasasu daukan box's din suka shigardashi ciki. Kallon Amriya kabir yayi yadada jin kamar hana kara hura Mai wutan tsananta acikin zuciyanshi. Bari wajan yayi yanufi daki su khaleed na ganin haka sukabi bayansa domin subashi hakuri yadawo dasu kan aiki. Kowa watsewa yayi daga parlourn haka bar iya Amriya... Tashi Amriya tayi tanufi Hanyar futa. Again mah yau kukan mutum taji daga daki. Direct hanyar dakin ta nufah. Bude handle din kofan zatayi taji han dafa tah. Dasauri tadago kanta tazubasu kan na mom. Mon tace keko Amriya maimakon kije ki huta kisha magungunan ki. Saiki wahalan da kanki. Yanzu kije kisha magani ki kwanta kinji. Girgiza Kai kawai Amriya tayi ta nufi dakinsu. Murmushi mom tayi tareda fadin Allah sarki Amriya Allah yana sane dake. Ina mah Nasamu suruka kamarki da dana yayi sa'a sosai. Direct dakinta tanufha. Amriya nashiga daki ta tarar zeharis bata ciki bataga kowa a dakin bah saitayi tunanin koh sunawajan aunty Amarya. Dauko dutsen da Aljanar ruwan nan tabata tayi. Tareda fadin yau inason nasan wacece Uwar shedanu kuma a ina take zaune . Aje dutse tayi hatake dutsen yafara juyi hakasa.. Dakadan tafaraganin mask saikuma taga gidan datake ciki. Kaii ya haka taya Inason naga aina take zaune kuma wacece itah saikuma naga wannan gidan Rasss gaban Tah yabada tareda fadin kenen Uwar shedanu a gidan nan take. Dole na nemo waver uwar shedanu Bankoh kofan taga anyi dariya rikee a fuskokin su. Kallon dutsen sukayi salma race wato sokike kifasa kan yayanmu da dutsenan Ai wannan yayi karami babba zaki samo barana yarda wannan nasamo miki babba. Zaro ido Amriya tayi da sauri salma tadauke dutsen sukayi waje dashi. Da sauri Amriya tabi bayansu. Futowa tayi taga basuanan dakin data yana bude tashiga tareda kiransunaye su. Idanuwanta ne ya sauka hakan mask din dake cikin wardrobe din rass gaban tah yafadi daukan mask dintayi taga sakk irin wanda Uwar shedanu kesawa. Dafata salma tayi tace kinkasa ganin mu ne saurin mayar da mask din Amriya tayi tace. Eh... Kubani.. Dutsen.. jan hannunta sukayi suka kaita daki Ganin zeharis bata nan yasa tace ina.. Zeharis. Dasu ...Aisha. nadirah tace su Aisha sun koma gida Italian yar uwarki menene mah sunanta sunfitah da Mom zata raka mom siyayya. Meee Amriya tafada. Kalisat tace meyafaru da matsala ne. Amriya tace Aa ba matsala. Tace Yauwa... salma..dakin.. Wana.. Shiga.. Dazu.. Dariya su nadirah suka fashe dashi fateema tace yanzu ace dukk zaman dakikayi a gidan nan bakisan wannabe dakin na waye bah toh na mom nee dakin. Tana kaiwanan nadirah tajasu suka fuce suka bar itah kadai a dakin Rass gaban Amriya yafadi. Tareda fadin dakin mom meyake faruwa. Zaro ido tayi tace kenen hakan yana Nufi mom itace uwar shedanu dake son ganin bayan wannan ahalin. Kenen Itace tazoda Zeharis gidanan. Tabbas kenen itace Uwar shedanu. Daga sama taji ance kwarai kuwa nice COMMENT & SHARE PLS 馃檹馃檹 ALKALAMIN 馃枈锔? BABY ISHA 馃挒馃挒馃挒 2/28/24, 22:07 - AISHA M.B (Baby isha): https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCAIATION 馃枈锔? (J.A.W) Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan kasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauk'i 鉁忥笍 ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 2锔忊儯6锔忊儯鈻讹笍2锔忊儯7锔忊儯 WRITTEN & DIRECTED 鉁嶏笍 BY BABY ISHA 馃挒馃挒 (AISHA M.B) ----------------------- Da kaolin mamaki amriya kebinta dashi tareda fadin mom kece. Mom batajira cewarta bah tace kwarai da gsk kinyi mamakine. Tabbas nice. Zeharis ce tashigo murmushi dauke a fuskanta tace hmm yar uwata Aljanar ruwa hatare itada Mom suka kwashe da dariya Cikeda bakinciki Amriya tace Amma indai kece mahaifiyan Kalb baiyi dacen uwaba. Mom tace laaa Ashe mah kin iya mgn daidai. Toh barakiji ni na haifesa kuma saina gabadayansa. Cikin kunan rai Amriya tace karya kike baki isah kigabayansa bah Baku isaba indai har ina gidanan kuma Koh bana nan Allah saiya tona asirinki. Azafafe mom tace saidai Allah yatona Asirinki aljanar ruwa . Kin manta duk wanda yabi hanyar da uwar shedanu tabi sunansa gawa. Saina gabayan wannan ahalin sainasa anyi ruwan jini.. Dakata nan Amriya tafada kinsandai ni Aljanar ruwace kekuma BIL Adama babu inda Aljanar ruwa da bil adama zasu hadu Dan haka Kisani kinyi kuskure fadamin gsk kece uwar shedanu sbd bazan bar mutum daya daga cikin ku shedanuba. Hmmm yanzu wasan yasoma. Matso daff da Amriya mom tayi tareda fadin muzuba mugani. ALJANAR RUWA KOH KUMA UWAR SHEDANU Juyawa su biyun sukayi daniyan futa dakatar dasu Amriya tayi dafadin kada ku manta ku hada makamanku Dan nawa makaman ashiryesuke. Murmushi mom Da zeharis sukayi tareda fucewa daga dakin. Dafe kanta Amriya tayi wasu zafafan hawayee nabin kuncinta tace Meyasa sai ke Mom meyasa zaizamana kece Maison ganin bayan wannan ahalin tabbas bazan barki bah dole nadaka tardasu yazama dole nasanar da Aunty Amarya. Direct part din Aunty Amarya tanufah. Ta tarar da triplet acikin dakin . Adeef yace yauwa Aunty gatanan mah tashigo kimata mgn Dan Allah. Kiran Amriya Aunty Amarya tayi kusada itah. Zuwa Amriya tayi kusada anty Amarya tace gani aunty. Aunty Amarya tace kinaji yan uwanki guda biyu waike suke so . Rass gaban Amriya yabada. Tace Nikuma Aunty meyasa saini. Adeef yace kada Kice haka inason zan aureki ne kawai indan bakyaso toh saina hakura. Amar yace amma wannan bayi bane naga dai naruga ka. Shikenen Amriya tace tareda fadin Aunty duk Abunda kikace shine daidai. Aunty Amarya tace Aa amriya bafa iyasu bane khaleed mah yazo yafadamin yanzunan yasanar dani. Hatare su Mom, grandma, dad, khaleed da sadiq dasu nadirah sukashigo tareda fadin kwarai kiss yar mu. Dad yace yakamata muma ace yaran mu su samu Mace tagari irinki Amriya. Dafata mom tayi saurin cire kafadarta Amriya tayi tareda watsamata banzan kallo cikin murmushin yake Mom tace yar mu yakamata kizabi daya daga cikinsu koh. Tunda Sun sanar dake abunda ke cikin zuciyansu. Murmushi Amriya tayi tareda fadin ehh zanyi tunani akai. Cikin ranta kuwa tace waiyoo Allah meke damun ahalinan rayukansu nacikin hadari sukuma suna min mgn aure. Taya Aljanar ruwa zata auri BIL adama abunda bazai taba yiwuwa bah kenen Dad yace toh yata Allah yasa muji Alkhairy Nadirah tace Amma bakaramin dadi zamuji bah idan kika zamo matar daya daga cikin Dan uwanmu. Fucewa gabadayasu sukayi . Ajiyan zuciya Amriya tasauke. Tareda rikee hannun aunty Amarya tace Inason zanfadamiki wani abu. Aunty Amarya tace menene fadamin. Amriya tace bah lallai kiyarda Dani bah idan nafadamiki Amma kisani tanaso taga bayan Ahalinan. Aunty Amarya tace ban fahimta bah Amriya wacece zatagabayan ahalinan. Uwar shedanu mana. Amriya tafada. Tareda fadin wai Mom itace uwar shedanu .Aunty Amarya tace Mom. Kwarai Amriya tafada. Murmushi Aunty Amarya tayi tareda fadin Nasani. Amriya tace kinsani kuma baki taba fadamin bah. Aunty Amarya tace nafison kigano da kanki kuma yanzu kingano. Amriya tace indai kuwa hakane bazan bartabah har ita zeharis din. Meeee zeharis kuma meye hadin zeharis yar uwarki kuma. Bakomai Amriya tabata amsa. (AFTER ONE WEEK) kowa nagani a parlour a zazzaune. Kowa da abunda yake sakawa a ransa. Dad yace muna jiran cewarki Amriya. Wa nee kikaga yadace da rayuwanki sai mubaki shi kizaba nikuma namiki alkawarin zan Aura mikishi. Kallon Aunty Amarya Amriya tayi. Fatan nasara Aunty Amarya tayi mata. Kallon kowannensu Amriya tayi tace ina mai gdy agareku ... da kuka ...bani.... wannan.. babban... daman ....a ..gsk ...yau... zanfadi wanda ....ke ...raina ...zan ....aura. ...A gsk.. Grandma tace toh ennen kifada mana saikin jamana rai kuma. Daidai lckn dakuma kabir kesaukowa daga upstairs. Amriya tace a gsk.... Ni... Kalb... Nakeson... Zan... Aura... Kabir Jin maganan yayi uwa aradu da kallon mamaki kowannensu kebinta dashi . Dad yace shikenen yata aure ki kaddara andaura angama wanna Kalman dama nake jira kenen saikuma Allah yayi Kinfada. Sosai kowannensu yayi Murna furucinta. Dad yace khaleed zanbaka Fateema, kaikuma sadiq nabaka yata nadirah triplet Abdul yace nidama inada kalisat dita. Amar yace inason ummi. Adeef mah yace abani Aisha Dad. Toh Alhamdulillah Insha Allah next month za'ayi baikon maza uku khaleed, kabir dakuma sadiq daga baya kuma anyi naku. Dama munruga damun yanke wannan shawarar da mamin ku dakuma uncle dinku Dan haka idan akwai mai jaa a mgn tah yafuto yafada Daga sama sukaji nadirah tace bazai yuwuba wlh bazan yarda bah tana kaiwanan ta nufi hanyar daki da gudu. Su salma suka rufa mata baya. Kabir yace Dad Dan Allah Dad kada ka Auramin itah wlh banason tah bana kaunarta idan na aureta bazan tabayin farinciki bah. Grandma tace kaiii menene haka Kanaso kana kaiwa kasuwa. Toh dole sai anyi auren koh kanaso koh bakaso. Sosai su khaleed basuji dadi bah ha hankali kowanensu yabar palourn. Dad yace Amriya insha Allah cikin kwanan nan keda mijin ki na gobe zakutafi Dubai siyayya kayan dakinki. Kabir kamm jiyayi uwa ya kwallah ihuuu tsabar takaici da bakinciki. Fucewa Amriya tayi daga palourn ta nufi parlour aunty Amarya. Tarar da Aunty Amarya tayi kan kujera Da sauri Amriya tanufah inda take tace Aunty Amarya meyasa zakice nace Kalb nakeso. Bayan itama nadura nasonsa dawane ido kike tunani zasudunga kallona dashi nida nazo karban zobena nakoma idan fah nayi aurenan ban koma bah da zoben mutuwa zanyi. Indan lckn da haka irgamun yayi. Cikin rashin fahimta Aunt Amarya tace bangane bah mekike nufi wane zobe kuma. Dafa kanta Amriya tayi tadago da brown eyes dinta wanda suka kara rinewa sosai tace. Aunty Amarya a gsk niba mutum bace kamar yadda kikayi tsammani ni ALJANAR RUWA CE. Mikewa Tsaye Aunty Amarya tayii tareda fadin ke Aljanar ruwa ce. Kwarai da gsk Amriya tafada tareda fadin nazo duniyakune kawai Dan Nakarbi zobena Nakoma. Bawai nazone Dan na cutarda kuba. Kuma yanzu kwanakin da haka gindayamin nada komawa teku Dada jaa yake Dan Allah kidakatar da auranan banzo gidanan dan nakarbi farinciki wasubah . Aunty Amarya tace idan ke bah mutum bace taya toh yazamtoh kikeyin period. Amriya tace nima bansani bah, aunty Amarya tace kenen hakan yana nufin kinada Halaka da jinsin mutane kenen. Amriya tace jinsin mutane kuma taya ni ALJANAR RUWA CE kuma banda kowa Banida yan uwa sai Aljanun ruwan damuke rayuwa tare harzuwa girmana . Taya zakice inada halaka da jinsin mutane. Kwarai kuwa Amriya mgn tah ba karyabane tabbas. Kedin ruwa biyu ce Ba iya Aljanar ruwabah tabbas kinada hadin Jinin da mutane. Dan Allah aunty Amarya kidaina fada kibarni naji da abunda kedamuna. Gashi mom tanason Ganin bayan wannan ahalin gashi zan auri Dan tah dawane ido kenen su nadirah zasu dunga kallona dashi. Aunty Amarya tace su kalle kidin mana sundade basuyibah kenen sokike rayuwansa ta salwanta a hannun wannan shedaniyan matan idan baki aureshibah taya zaki iya dakatar da mugun abu dazai tinkaroshi. Bayan kuma indan yaje ya auri wata matan Matar bazata bari kidunga zuwa kusada shi bah. Amriya tace Meye Anfani kyautata wah wanda baison kanamasa hallaci bah ya tsaneni koh da yaushe bashida wata mgn daya wuce na tsaneki banason ganin ki. Hantara, zagi, Shaka, Duka, wanne bansha bah awajansa tun kafun na aureshi kenen idan na aureshi mah abunda zaiyi saiyafi haka bazai yuwubah takasheshi din itah ta haifi abunta. Amma wannan ahalin bazan Bari ta cutardasu bah koda kuwa Hakan shi zaizamo sanadiyan daina numfashina. Aunty Amarya tace Amriya kawo kunnenki kiji datsa kunnenta Amriya tayi a saitin bakin Aunty Amarya. Saida Aunty Amarya tadau kusan 2minutes tana fadamata mgn. Amriya tace Amma kin tabbata hakan zai yuwu. Anty Amarya tace kwarai da gsk Shikenen baranje. Futa amriya tayi daga dakin tanufi dakinsu saida tadan tsaya. Tukunan tashiga. Suna ganinta suka mike tsaye. Nadirah fuskanta shabe shabe da hawaye tace mayaudariya macucuciya na tsaneki wlh. Banason ganin ki kifutamana daga gida. Amriya tace. Dan.. Allah.. Ku.. Fahimceni. Tasss tass Nadirah ta tsinka mata maruka har guda biyu. Dafe kuncinta Amriya tayi hawaye sukafarabin kuncinta. Daff da Amriya salma taje tareda tofa mata yawu a fuska tace Allah wadaranki maciya amana Sosai Zuciyan Amriya ke bugawa tsabar damuwa. Kalisat tace kin bamu mamaki Amriya a fuska uwata Allah Amma azuciya ke shedaniyace. Macuciya. Kawai. Bamuason kara ganin ki munafuka Kawai Tsugunawa Amriya tayi kan gwiwowinta tareda hada hannuwanta tace Dan Allah.. Ku.. Fahimceni... Ku.. Saurareni.. Kunyimin.. Mumunan.... Nadirah bata bari takarasa bah ta dauki glass cup tareda rotsawa kan Amriya. Faduwa Amriya tayi jini yafarabin kanta. Nadirah tace ke macuciya duk irin soyayya da na nunamiki duk irin soda kaunan danake miki bantaba banbantaki da sauran yan uwana bah kayanda nakesa shikikesawa Komai nawa nakine Amma yau kika butulce mana. Kinci Amana yan uwantaka damuka nunamiki. Dan Haka dole kifuce mana daga gida yanzu Dan idan nacigaba da kallonki zan iya kasheki . Fateema tace bakiji abunda tace bane maza kifuce. A hankali Amriya ta mikee hannunta dafe da goshinta wanda ke zubar Dajini. Murmushi su Mom dake labe sukayi mom tace hmmm bakiga komai bah ALJANAR RUWA wannan wahalan yanzu kikasoma shansa wlh wannan sammo tabine. Tunda kika sa Gabadaya shirina ya ruguje kema saina sa Duniya ta gundureki. ZeHari's tace dole idan munason mukara karfi kizamo uwar shedanu na gabadaya duniya sai mun karbi zoben Hannu kabir sannan zakizamo uwar shedanu nagabadaya duniya babu wataa koh wani dazai iya jaa dake. Mom tace kwarai kuwa wannan duniyan ta ninikadaice. Barin kofan dakin sukayi. Damkar gashin kan Amriya nadirah tayi tareda zubamata wani marin haka sukashiga marinta ba kakkautawa. Saida jikin Amriya yayi tsami bah Abunda takeyi sai rokon su Daga karshe salma tazage ta naushi cikinta wani irin azababban kara Amriya tayi. Faduwa Amriya tayi tafara numfashi sama sama hawaye nabin kuncinta. Tari Amriya tafarayi. Da alama asmanta ne yatashi. Kallon inhelar dinta tayi kan table. Jan jikin tah tayi tango inda inhelar yake. Ture table din salma tayi inhelarn yafadi kasa. . Ummi kamm inbanda kuka bah abunda take. Hakuri ummi tashiga basu amma koh kallo bata ishesu bah.. Sosai numfashin Amriya kesama sama. Nufan inda inheler yafadi tayi tareda mika hannunta zata dauka taka Hannun nadirah tayi. Ritsee idanuwanta Amriya tayi hawaye suna zarya a idanunta. Sosai zuciyanta ke bugawa da karfi karfi. Ganin zasu iya hallakata yasa ummi futa waje da gudu. Bataga kowa a parlour bah hakan yasa tango dakin su kabir. Tarar dasu tayi kowanne yana aiki a system. Dago kai Khaleed yayi tareda fadin kee lfyn ki zakishi go mana daki bah sallama. Cikin rawar murya ummi tace tanachan..zasu.. Kasheta. Khaleed yace wah za'a kashe ummi tace zasu kashe Amriya gashinan sunata dukanta Dan Allah kaje Ka dakatardasu. Da sauri khaleed ya tashi suka nufi dakin. Nadirah tace Kalisat daukomin wuka. Direct kitchen kalisat tanufah ta dauko wuka Mika wa nadirah wukan tayi. Daga wukan Nadirah tayi tace badai sbd kinaji da wannan kyau naki da gashi bah toh yau zan bata fuskan nakuma yanka gashin daga wukan Nadirah tayi zata yanka fuskan Amriya. Rikee wukan fateema tayi tareda fadin Nadirah yakamata mubarta haka basai kin lalata mata fuska bah. Mu kyaleta hakan mah taji ajikinta. Fusge hannunta nadirah tayi tace wlh bazan baribah tasan shekarunawa nayi inadakon sonsa saikuma itah banza Chan zata ruguzamin soyayya tah bazaiyubah. Daidai fuskanta takai wukan Domin tsaga fuskan. Sukaji am bankoh kofan itakoh Amriya tuni ta Suma tsabar jigatan datayi. Kallonsu khaleed yayi da rinanun idanuwansa Tareda maida kallonsa kan Amriya zaro ido yayi ganni yadda goshinta yayi jina jina da jini ga fuskanta shatin maruka Daukanta khaleed yayi yanufi hanyar waje da itah. Sharaff suka hada ido da kabir wanda ya harde hannuwansa guri daya. Kabir take waya baka izini daukan wacce zan aura. Khaleed yace kabir yanzu bah lckn wasa bane yakamata mukaitaa Asibiti zata iya mutuwa su nadirah ne sukayi mata haka. Kabir yace toh ka ajeta ta mutu mana saime waya damu. Khaleed yace kasani kabir koh kanaso koh bakaso ita zaka Aura kuma da itah zaka Karachi rayuwanka kasani cows idan kacigaba da wannan halin naka sai an wayi gari a lckn da kake bukatarka a lckn zaka rasata. Da sauri yabar wajan tareda nufah cikin mota ya aje tah sannan yaja motan yabar gidan direct asibity yanufah da itah . Tareda Korans Mom da Dad. Awaya yasanar dasu halinda amriya keciki. Bangaran kabir kuwa ranshi yakai kololuwar baccy gamida abunda sukayiwa Amriya yazare bellit dinshi yayi yanufi dakisu nadirah. A firgice su nadirah suka mike. Sukafaraja da baya kabir yace ku kwantar da hankalinku bawai kasheku zanyi bah duka ce kawai zakusha. Baiyi wata wata bah yafara dukansu tako ina saida yadau wajan 30 minutes yana jibagansu saida yaga sunyi laushi sannan yabarsu yafuce daga dakin Chakk kabir ya tsaya jin hana kuka acikin daki. Direct dakin yanufah tareda shiga ciki. Dawani irin karfi kofan ya rufe kansa. Kura da datti ne kawai kake gani a dakin. Zaro ido yayi gani wata mata jikinta buzu buzu gashin kanta Yabaze uwa mahaukaciya. Jikinta daddaure da kaca . Kallonshi tayi tace zata kasheka waccan matan azzaluma ce . Kabir yace wacece kee mekike hanan wajan. Ni nice bazato ba tsammani yaji an bugamai karfe akai faduwa yayi sumamme. A fusace matar dake daure tace mene haka meya miki Muguwa azzaluma tabbas bazakiyi kyakyawan karshe bah Dariya Mom ta kwashe dashi tace bayau hakafara fadamin wannan bah Dan haka kisa a ranki wannan gidan yakusan zamo makabarta. mika hannunta Zeharis tayi domin cire zoben hannun kabir jitayi anyi sama da itah sannan haka nakata da kasa. Faduwa tayi bakinta yafara binda jini. Murmushi Matan tayi tareda fadin kuna tunanin zaku iya taba ku zauna lfy. Kuna tunanin zaku iya taba mijin Aljanar ruwa kuma kuci bulus. Hmmm tabbas akwai kallo gaba, kinsa mutane da dama kunci rayuwa, kin kashe mutane wanda bazasu irgu bah Dan kawai sbd abun duniya . Kisani ALJANAR RUWA saita gah karshenku. Ina kike nee Aljanar ruwa kifuto ki dakatar da muguwan matan nan daga zaluncintah . firgit amriya ta farfado daga baccin datake kallon ko inatayi taga ai a asibity take rintse idanuwanta tayi tareda bacewa daga hospital din. ----------------------------------------------------------------------- TOH FAN'S MENENE RA'AYINKU GAMEDA WANNAN MATAN SHIN WACECE ITAH MENE LAIFINTA DA MOM TA DAURETA MEJEDAI ZUWA AKWAI KALLO GABA FAH. COMENT PLEASE ALKALAMIN YAFI TAKOBI馃棥馃棥 WRITTEN BY BABY ISHA 馃挒馃挒 2/28/24, 22:07 - AISHA M.B (Baby isha): https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCAIATION 馃枈锔? (J.A.W) Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan kasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauk'i 鉁忥笍 ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 2锔忊儯8锔忊儯鈻讹笍2锔忊儯9锔忊儯 WRITTEN BY AISHA M.B (BABY ISHA) 馃挒馃挒. -------------------------- Kara rintse idanuwanta tayi amma saitaga still bata bace ba dafa ta taji anyi. Da sauri amriya tadago idanuwanta tadora hakan nata. Murmushi doct Amina tayi tareda fadin yajikin naki yata. Da sauki Amriya tafada muryanta a dashe tsabar tasha wahala. Yusuf ne yashigo hannunsa dauke da magunguna. Ya mutse fuska doct Amina tayi tareda fadin Kai tundazu dana aikeka balsam zaka dawobah sai yanzu Yusuf yace haba my one Dan Allah kiyi hakuri wlh wannan surukarkice tadameni. Hartasa namanta da aikena kikayi amma hayimin afuwa Dan Allah kinji. Nakidin cewar doct amina zama yusuf yayi yashiga bata hakuri. Tareda jaa mata kumatu. Sosai Suka burge Amriya. Karban maganin doct Amina tayi ta ballawa Amriya shigowa Khaleed dasu Aunty Amarya sukayi. Kallon Amriya sukayi sukaga ta rame sosai. Daff da itah Aunty Amarya taje tareda fadin yata yajikinki. Amriya tace da sauki. .................. Murmushi mom tayi tace idan bazai dauku bah idan na taka zan dauka kuma wannan zoben raunin Amriya yake Dan haka saina azabtar da itah saitin hannun kabir mom tasa kafarta. Matan dake daure tace Aa karima kada kiyi haka na rokeki kibarshi. Zaki iya haddasa wani abun. Ko kulata mom batayibah tadaga kafanta daya tareda taka hannun da zoben kesanye ajiki da mugun karfi Wani azababban kara Amriya tasaki. Sosai hankalinsu Doct Amina danasu khaleed yatashi. Tambayanta sukafarayi meyasa Meta. Tashi tsaye Amriya tayi hatake wani irin jiri yadauketa tafadi. Rintse idonta tayi tace Mom, Mom, mom, bazan barki bah, tabbas kinfara wuce iyakarki. Dafata Aunty Amarya tayi tareda fadin menene yafaru Amriya. Kallon Aunty Amarya amriya tayi tareda fadin yakamata... Mu.. Tafi.. Gida. Yanzu.. Aunty Amarya tace gida kuma bayan bakigama samun lfy bah.. Amriya tace inason muje gida yanzunan ba bata lck. Ganidai da gsk Amriya take yasa Aunty Amarya daukan Jakarta ta faraway Amriya jikinta. Tareda rikee Gambits zasufuta. Doct Amina tace ina kuma zaki yadda itah bayan bata gama samun sauki bah. Aunty Amarya tace zamu tafine sbd akwai muhimiyar aiki dazamuyi. Yusuf yace aiki kuma dama mara lfy yana aikine. Kallonsu Aunty Amarya tayi tareda fadin Bazaku fahimta bah. Fucewa sukayi daga asibityn da kallon mamaki khaleed yabisu dashi. Direct cikin gidan sukashiga basutadda kowa a parlour bah. Idanuwan Amriya ne yasauka hakan na Kabir wanda ke kwance hakan liners gefe kuma Mom dasu grandma ne azauna. Ba abunda mom keyi sai hawaye . Da sauri Amriya ta isah garesu. Rikee hannunsa tayi taga yayi jajir. Ga zoben a hannunshi yasauya Kala. Azafafe Amriya ta juyo ta maida kallonta kan Mom. Murmushi Mom tasakar mata. Zare zoben Amriya tayi tasaka a hannunta. Kallon Zeharis taxi tace yar uwa Dan Allah kizo kitayi daukan abu a daki. Amriya nagama fadin haka tashige daki. Babu jinkirtawa Zeharis tabita. Ciki. Zama Amriya tayi kan gado gambits rikee da kanta. Shoppes zeharis tayi tareda fadin gani Aljanar ruwa mekikeso nayi miki. Azafafe Amriya ta tashi tareda shake wuyan zeharis. Tace me kukayimai ehhh kifadamin kafin na kasheki yanzu ture Amriya zeharis tayi tareda fadin kee bafa tsoronki nakeji bah. Idan kinaso kisani toh muje filin daga mu gwabza tsakanina dake. Murmushi Amriya tayi tareda fadin shikenen muje. Rintse idanuwansu gabadaya sukayi, daga bisani suka bace daga dakin Basu zarce ko inaba saicikin daji kallon ko ina Amriya tayi tareda fadin meyesa kika kawoni nan. Wani irin dariyan mugunta, zeharis ta busheda shi, tace nakawokinan nee domin kiga yanda zan kashe masoyinki. Kabir. Karya kike Kalb yana gida kuma ba abunda kuka isah yimai. Wani dariyan zeharis takuma fashedashi tace ohh da kina tunanin wancan damuka aje shine kabir din toh wancan na bogine bashiba. Amriya tace ina kuka kaishi kisani idan yaji koda kwarjane ne bazan barku da rankuba. Murmushi zeharis tayi tace kalli Chan kigani mana Yar uwa. Kallon inda zeharis tanuna mata tayi idanuwanta ne yasauka hana kabir dake cikin dutse gunki Ba alaman numfashi a tattareda shi. Kallon Zeharis Amriya tayi tace menene hakan meyasa zakusashi acikin wannan abun. Zeharis tace sadaukarwa mana zamu sadaukar da rayuwansa ne ga qungiyar mayuuu wacce Uwar shedanu zata zama. Kuma rana na fadi zai sheka. Zeharissssssss Amriya tafada a transfer tareda nufo inda take. Zeharis batayi wata wata bah. Tayi sauri tanufi inda kabir yake tareda danna yatsan Hannusa. Faduwa Amriya tayi tareda rikeee saitin zuciyanta. Tace zeharis kibari, kada kikara taba wannan zoben. Zeharis tace da gsk Kisani toh tunda kika zubar mana daga mulki.mu nafara kudirin niyar kasheki a yau kuma burina zai cika. Zan kasheshi sannan nazo na kasheki.. Takobi naga ta dauka ta nufi inda kabir keep kwance bah bu jira Amriya ta daka tsale tayi kan Zeharis. Tareda dagata sama ta nights jikin bishiya. Faduwa Zeharis tayi tafara Saukan da numfashi, daukan takobin Amriya tayi Tareda nufah inda zeharis take bata yi Wata wata bah ta caka wa zeharis aciki. Wani azababan kara zeharis tasauke daga bisani tayi tsit ba alaman rai tattareda itah. Tashi Amriya tayi tace saina gabadayanku bakidaya. Mom, alhj Islam dakuma sauran yan qungiya kujira baiyyanata agareku. Saina dandana muku azaba. Bazan kashe ku bah saidai zakusha azaba. Inda Kabir ke kwance ta nufah. Dagoshi tayi tareda rungumesa kamm ajikin tah. Wasu zafafan hawaye sukafara bin kuncinta. Rintse idanuwanta tayi suka bace daga wajan direct dakinshi Amriya ta kaishi tareda kwantar dashi kan gado ta lulubeshi. Fucewa tayi daga dakin taga babu wannan kabir na bogin da haka aje. Direct Dakinsu nadirah tashiga. Su nadirah naganinta suka mike tsaye. Salma tace meyakawoki banza maiyya kawai. Amriya tace kada kikara kirana da suna maiyya sbd niba maiyya bace. Zaro ido gabadaynsu sukayi. Nadirah tace dama ashe kin iya mgn tabbas Salon yaudaranki ya burgemu. Kowa dake gidanan saiyaji wanan mgn Amriya Tace Dan Allah kutsaya ku saurareni. Fateeema tace baza mu tsayaba. Muguwa wato sokike keda yar uwarki maiyyan chan ku kashemana Dan uwa shiyasa kikeson ki aureshi. Macuciya kawai. Dama farko yaya khaleed ya tsane ki. Saiyanzu mah nake nadaman daina tsananki dayayi sakamakon muna hanasa ashe dama kedin yar basaja ce. Yar leken asiri. Amriya tace niba haka nake bah. Nadirah tace toh ya kike, murmushi Amriya tayi tareda fadin nan gaba zaku sani . Yanzudai ba wannan bah Salma ina dutsen dakika dauke min. Salma tace bansanibah kuma yana wajena bazan bayarbah. Zama Amriya tayi wasu hawaye na shirin zanies da sauri ta share tace Allah sarki ni. Marainiyan Allah, na tabbata da iyayena na raye bazan fuskanci wannan muzancin bah. Shikenen zan bar Muku gida Zan tafi naje na nemo iyayena koda hakan zai yi ajalina. Tashi tsaye Tayi da niyyar futa da sauri sukasha gabanta. Nadirah tace ina kike shirin tafiya.. Amriya tace zanje nemo ahalina nee. Kalisat tace wane ahali bayan gamu. Nadirah tace idan kika tafi kika barmu kina zamu iya rayuwa bake. Dawani irin sauri gabadayansu suka rungumeta. Tsugunawa gabadayansu sukayi Nadirah tace Dan Allah Amriya kiyafe mana hakan abunda muka aikata miki. Sbd soyayya ta rufemin ido nakasa gane gsk Dan Allah kiyafemana. Murmushin jin dadi Amriya tayi tace nidama Baku mun laifibah. Kodayaushe kuna cikin tunanina meyasa zansaku a rai bayan kun mun komai. Tashi Amriya tayi tsaye tace inason kafun na auri Kalb na baiyyana muku ni wacece. Nadirah tace kamar ya kenen . Amriya tace kwarai kun min hallacin dabazan taba mantawa bah Dan haka yau na yanke cewa zan fadamuku asalin wacece ni duda ba lallai kukara zuwa inda nake bah. Fateema tace mufah bamu fahimta bah. Ummi ce ta banko kofa hannunta rikee da cup da alama ruwane aciki. Kafanta ne ya buge jikin table inaaa sai ruwan ajikin Amriya. Ba'afi 2second bah Amriya tazama Aljanar ruwa. Wani irin kara Gabadayansu sukasaki. Daga bisani sukayi shiru da alama Sun suma. Friday lckn kuma Aunty amarya keshigowa. Watsamusu ruwa tayi sukafarfado. dawani irin sauri suka koma bayan aunty Amarya. Nadirah tace aunty wlh zata kashemu kitaimaka mana. Murmushi Aunty Amarya tayi tace ba 'a abunda zatayi muku asalima itadin mai taimakawa ce bamai cutarwa bahh. Zaman dasu Aunty Amarya tayi kan gado. Sannan taje tadauko towel to gogewa Amriya bindinta ba'a fi two minutes bah Ta koma Mutum. Fateema tace idan harke aljanar ruwace taya zaki iya auran mutum bayan kee ba jinsin yan adam bace. Aunty Amarya tace Bawai auranshi zatayi dundundun bah tanaso ta taimakawa wannan ahalinne daga wajan shedaniyan matan chan. Kuma ta taimaki kabir. Kabir kuma salma tafada. Toh ku bude kunnuwanku kuji tundaga abunda yakawo amriya gidanan Amriya tafada musu. Amma bata fadamusu cewan Mom itace uwar shedanu. Dawani irin gudu sukaje suka rungumeta. Nadirah tace ba bukatar jin storonki Amriya sbd kedin bamai curates bace kedin tadaban ce. Inkoh hakane idan muka gano wacece lord lady bazamu barta bah tunda bayan ahalinan takeson gani. Amriya tace yanzu kundaina jin storon nawa. Dariya suka kwashedashi Nadirah tace kozaki Dan kara nunamana bindin kii. Amriya tace Aa bazan yidinbah. Akwan saikin yii ummi ebomana ruwa. Amriya najin haka tafuta dagudu tana dariya rufamata baya sukayi gabadaynsu dariya dauke a fuskokinsu. 1weeek later Kabir inason kasaurareni da kyau kada kace zaka nuna halin naka achan kasar waje. Ka kula da Amriya kamar kanwanka ta jini banason naji wani abu sabanin haka yafaru. Kabir yace insha Allah Dad zamu kulada itah. Amma dad ina da tambaya. Idan kabani daman fada. Dad yace inajinka son. Dad a yanda nasani iyaye susuke zuwa su siyo kayan lefe da kayan daki apart from iyayema, ni kadai mah zan iya zuwa Amma meyasa saina tafida itah. Grandma tace ohh nii halimatu sadiya wannan yaron uwa Dan Aljnanu tsabar naci a mgn. Toh barakijini nan zakujene domin kawai kukara dankon soyayya kajini koh. Kuma naga ai ba iya auranka za'a yi bah harda nasu habu dakuma kaluud. Suma ai zasuje su siyoma matayensu kayan lefe. Murmushi Dad yayi yace zakasani son idan kundawo kawai kutafidai. Karkurasa flirt. Inafatan dai Dubai zaku koh Kabir yace bah kasar dubai zamu jee bah kasar Ethiopia zamu. Wasu irin hawaye ne yakeshirin saukoma Dad dasauri yashare idon tareda fadin asauka lfy.yauwa Amriya kwananan bana ganin wannan yar uwanan taki.. Amriya tace ohh... Tacemin.. Zata.. Tafi.. Gidan.. Mujinta.. Ne. OK that's good. Yana kaiwanan ya wuce daki. Aunty Amarya naganin haka ta bi bayansa. Daukan photon first wife dinshi yayi yafara shafa fuskanta tareda fadin nayi kewarki fatima Tabbas ban cika Alkawarin dana daukan wah iyayenki bah. Shiga dakin Aunty Amarya tayi tareda zama kusada shi tace ka tunaninta nee Haba Dad Kabir kasan fah bakyau yiwa mamaci kuka.. Yakamata ace adua kakeyi mata sbd ruhinta yasamu salama. Koba komai zatayi farinciki .. Nasani zainab tunda ta rasu nake tunani kasheta hakayi ba wai gurin haihuwa ta rasubah. Haba dad kabir Menene hakan aikasan wasu suna mutuwa wajan haihuwa. Dad kabir yace kwarai da gsk amma wata doct cee tasamun tantama harna shekara da shekaru bandainaba kuma bandaina bincike aike bah. But what i know is that Fatima was killed by someone.. Aunty Amarya tace koh kasheta kokuma hakasin haka taruga data barmu adua mu kawai take bukata. Ance zato zunubi koda yakasance gsk kawai Adua zaka dungayi Allah ya baiyyana gsk lamarin. Nagode zainab hakika kedin mace tagarice inafatan kema bazaki barnibah kamar yanda fatima ta tafi. Murmushi Aunty Amarya tayii tareda fadin insha I will stay with you my husband till deat do us part. Allah yamiki Albarka matata. Ameen Aunty Amarya tace. Dad yace that's reminds mee wai ina karima takene. Aunty Amarya tace ohhh dazu tacemin wai her sister batada lfy tace zata tafi. Wayanka baya shiga shiyasa tacemin idan Kadawo nafadamaka. Girgiza Kai kawai yayi. Su kabir kamm Direct airport suka nufah. Sadeeq yafuto musu da boxes dinsu guda biyu. Amriya kamm inbanda zazzare ido ba abunda takeyi. Kallonta kabir yayi yace keee muwuce mutafi. Amriya tacee ba.. Inda.. Zani.. Inajin.. Storo. Wani irin kallon banza kabir ya watsa mata Yace alhamdulillah nima dama basonake kije bah barana kira daya daga body guard su komardake gida. Kohkuma ki hau napep ki tafi. Sadeeq yace amma fah kabir bakada mutunci kinga Amriya tawo muje. Basu sukakai Ethiopia ba sai bayan 4hours. Futowa mutanen cikin jirgin sukayi. Daya bayan daya. Rikee hannun Amriya khaleed yayi. Shiko kabir yabita sakanin hannun ya wuce da kallon mamaki su khaleed suka bishi dashi. Direct hotel suka nufah inda kabir yace Jana's daki hudu. Sadeeq yace Mezamuyi da daki harguda hudu daki biyu ya isah. Kabirr yace toh itah wannan din a ina zakusata hakaina. Koka mee. Khaleed yace da da halin zama hakan naka data zauna amma ba hakan zata zaunaba a dakinda zaka zauna zata zauna. Impossible kabir yafada nida wannan din zan zauna a daki daya. Wannan bazata taba faruwaba , sadeeq yace kabir why are soo arrogant. Toh a dakin naka zata zauna kayi duk abunda kake tunanin zaka yii. Room dinda haka bashi shida amriya yanufah tareda ajee jakansa yashiga toilet domin watsa ruwa. Tareda dauro alwala. Itako Amriya gabadaya zaman jirgin ya sa tagaji sosai. Hakan yasata kwanciya hakan makeken gadon. Suko su khaleed tuni sukashige dakinda haka basu. Futowa kabir yayi yaga tayi shememe hakan gado. Sallah yayi tareda yin azkhar. Yatashi kallonta yayi yace she's not Bad. Tanada kyau, lck daya kuma ya ya mutse fuska. Tareda Jan gashinta da karfi azabure Amriya ta tashi. Kee bakasheki zanyi ba kitashi kije kiyi Alwalah kiyi sallah. Amriya tace nayi ..sallah. Kabir yace agidan ubanwa kikayi toh idan sanda kike harkan barikinki nee toh kiyi dubunai shekaruma karkiyi Amma kinatareda kabir nee yin sallah wajibine. Before i show you my true Colour go now. da alama gabadaya Amriya bata fuskanci meyace bah. Tace. Magana.. Kayine.. Cikeda takaici kabir yace Aa bah magana nayi bah waka nakeyi. Wato tsabar kin maidani mahaukaci nayi mgn kuma kina tambayata mgn nayi tashi kije kiyi sallah ko ranki ya bacii banason bujiramewa Dad dina amma datunan kisha mari wlh. Tashi Amriya tayi tanufi toilet tadauro alwalah tayi sallahn taa. Ta tashi tanufi kan gado inda yake Dakamata tsawa yayi kee ina kike shirin zuwa. Amriya tace kwanciya.. Zanyi.. Kabir yace ni dake a gado daya impossible, na iya hada gado daya da karuwan titi. Amriya tace. Toh.. A ina.. Zan kwana.. Nunamata kan sofa yayi yace ga sofa Chan kije ki kwanta hakai. Bah musu Amriya tanufi sofan tareda kwanciya hakai. Sosai A.C dakin ke ratsa jikin tah rungume jikinta tayi hakoranta sukafara karkawa. Kashe wutan dakin Kabir yayi ai Inaa Amriya tamike zunbur. Tareda lalubo inda wutan yake ta kunna. Tashi kabir yayi yace kee menene hakan. Ehhh. Amriya tace bana.. Iya.. Kwanciya.. Cikin duhu. And soo Kabir yafada ina ruwana inbakya iya kwanciya a duhun banda shashasha dalla kashe mun wuta kafun kisha hannun maza. Wlh Bah musu Amriya takashe tanufin kan sofan tareda kwanciya. Sosai takejin sanyi nashigarta, gabadaya sanyIn nadada shigarta. Hatake jikinta yadau zafi. Hakoranta ne suka fara karkarwa. Kabir kamm jinta isheshi da hakoranta yasa ya kunna wutan tareda maida kallonsa gareta domin yimata fada saiya tarar ta dunkulle guri daya. Hatake yaji tausayinta yakamashi. Yamutsa fuska yayi tareda kashe A.C dakin, Yadauki bargo ya lullube taa. -------------------------------------------------------------------- TOH FAN'S KOYA ZATA KASANCE TSAKANIN KABIR DA AMRIYA. COMENT PLEASE.馃檹馃檹 ALKALAMIN 馃枈锔? BABY ISHA 馃挒馃挒馃挒 2/28/24, 22:08 - AISHA M.B (Baby isha): 馃尮BISSMILLAHI RAHANI RAHIM馃尮 ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 30 WRITTEN & DIRECTED 馃枈锔廈Y BABY ISHA 馃尯馃尯 """"""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""" Lulubeta yayi tareda yamutse fuska yakoma kan gado tareda yin adua bacci ya kwanta . Ana kiran asuba yatashi tareda nufa toilet yadauro alwala yayi sallah tareda yin azkhar Aka yacigabada azkhar har gari ya washe kallon kan kujeran da amriya ke kwance yayi amma saiyaga bata wajan . da sauri ya Mike tareda fadin itakuma wannan ina tashiga. Futowa daga cikin dakin yayi yanufi dakinsu khaleed . kwankwasa kofan yayi .ba'a fi five minutes bah sadiq yazo ya bude kofan. Kallon kabeer yayi yace mln kabir lafiya kuwa naganka a wannan lckn . kallon sadiq kabir yayi yace toh inba a wannan lckn bah a wane lokaci kake so ka ganni mtssww yaja tsaki. Allah ya huci zuciyanka cewar sadiq . kabir yace kai ni ba wannan bah ina wancan yarinyar take . Cikeda mamaki sadiq yace wace yarinya kuma ,aikin banza toh ina nufi wancan yarinyar mana mai kama da aljanar Chan. Kallon kabir sadiq yayi yace Dan tsaya wai kana Amriya ,kabir yace oho koma meye sunan tah toh ita make nufi. Aba kabir batare kuke bah da ita taya kuma zamusan inda take .kabeer yace toh ni banganta bah , What me kake nufi kana nufin Amriya batanan , kabir yabashi amsa da yes . Amma kabir bakada mutunci taya zaka iya barin yarinya tafuta kuma bayan kasan ba inda tasani anan. Kallon shi kabir yayi yace amma fah kacikai sadiq ni inazan San sanda zata futa , toh wlh kufuto da ita koma tana wajan ku Kamar ya mu futo da ita wannan wane irin magana kake fada aka . Khaleed daya yi labe yana jinsu yafuto daga dakin tareda fadin kunga bawai tsaya zakuyi kuna musayar yawuba abunda yakamata yanzu shine mu bazama nemonta inba akaba akwai matsala. Kabir yace toh kuje kunemota nizanyi wani aiki. Kallon shi khaleed yayi yace Kama isa tare zamuje wlh mune mota kokuma yanzunan nakira mom nasanar da itah halinda ake ciki Toh shikenen mutafi cewar kabir futowa sukayi daga cikin hotel din suka bazama nemonta amma koh inuwanta bazu ganiba. Tun kabir baya damuwa haryadawo yafara damuwa akai. NIGERIA Wani hawaye mai zafi ne yake bin kunci ta bude kofan taji anyi da sauri ta share hawaye ta kallon ta doct Amina tayi, tareda nufa inda take, sannan ta dafa kafa dan ta . Tace doct Khadija kina lafiya kuwa naganki cikin damuwa aka . Kallon doct Amina doct Khadija tayi Tace bakomai . Bakomai kuma naga kina kuka Dan Allah kifadamun meyafaru . Share hawaye tayi, tace na aikata babban zunubi da Allah bazai taba yafemin bah . na aikata babban laifi a rayuwata ta duniya babu Wanda zai iya yafewa . tabbas naci amana ,nayi yaudara, no muguwa ce ,kwarai banida imani, tana kaiwa nan ta fashe da matsanancin kuka, Sosai hankalin doct amina yatashi Tace wane laifi kikayi da kikecewa Allah bazai taba yafemiki bah ,shin kinsabawa mijinkine ,Doct Khadija tace Aa, Doct Amina ta kuma tambayar ta da cewa kin yi kisan kaine?, girgiza mata kai ta kuma yi, doct Amina takara tambaya ta shin kin sabawa sharia musluncine ,shiru doct Khadija tayi Tace inason zan nuna miki wani abune amma Dan Allah ki rikeshi a sirri banason kowa yasani. Doct Amina Tace menene nunamin. Mika hannunta doct Khadija tayi tareda nufa inda Jakarta yake tadauko wani karamin box . tareda koma wa inda take zaune Tace kinga wannan Box din yakai shekaru 30 da yankai ajiye kuma sbd zunubida na aikata yasa na Adana shi sbd wancan azzaluman matan inason koba yauba gaskiya tayi halinta. Doct Amina Tace nifa bangane abunda kike fada bah , wayan doct amina ne taji yafara ringing daga wayan tayi tareda fadin gani nan zuwa ajiye wayan tayi Tace kiyi hakuri Khadija abban Yusuf ne yadawo kuma yana son ganina gobe zaki cigaba barana taci . Shikenen toh asauka lfy. Daukan Jakarta doct Amina tayi tareda ficewa daga dakin . Nannauyan ajiyan zuciya tasauke tace ya Allah inason na sanarwa wadanan ahali biyu nan gsk amma nakasa ya Allah ka taimakeni natonawa wannan matan asiri. Daga sama taji ance badai yatona nawaba saidai yatona taki asirin. Bangare su kabir neman duniya sunyi amma basuga Amriya bah. Sosai hankalisu takara tashi . wajan shaguna suka nufah suka fara nuna photonta koh sungan ta amma bawanda yaganta Itakam Amriya tana geden bakin titi tayi tagumi. ********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels WhatsApp Number: 08138873799 Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** Manage PAGE pls 2/28/24, 22:09 - AISHA M.B (Baby isha): Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JYYV16dbYaX1dykLX7EE91. BISSMILLAHI RAHAMI RAHEEM 馃尮馃尮馃尮 ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煂? PAGE 3锔忊儯1锔忊儯鈻讹笍3锔忊儯2锔忊儯 WRITTEN & DIRECTED鉁嶏笍 BY BABY ISHA 馃挒馃挒馃挒 ------------------------ Karasawa sukayi inda amriya take, Khalid yace Amriya menene kikeyi Hanan wajan, Amriya tace Babu komi , Jan hannunta kabir yayi yace taso mutafi, tashi tayi, gaban kabir ne yafadi ganin yadda idanunwanta suka kada sukayi jajir. Alamun kabir yamasu da ido, su sadiq na ganin aka suka wuce cikin hotel din. Rike mai hannu amirya tayi gamm hawaye nabin kuncinta tace, meyasa kake son hallaka rayuwata ne, Eh Kalb, meyasa nake fuskantar tozarci da bakin ciki daga wajan kah, nuna saitin zuciyarta amriya tayi tace kasan yadda nakeji kuwa, jinake kamar na kashe kaina, Tana kaiwa nan ta fasheda kuka mai cin rai. Karo na farko a rayuwarsa dayaga amriya tabashi tausayi, rungumeta yayi kam jikin jikinshi yace, kiyi hkr, namiki alkawari bazan sake miki abunda bazaki ji dadi bah kinji. Dago kanta Tayi ta dora akan yatsansa, gabanta ne yayi mumunan faduwa, ganin babu zoben ta a hannunsa, cikin zuciyarta tace waiyyo Allah, zobena baya yatsan sa, yana wajan wa kenen, tunanin ta ne yatafi kan mom, tace tabbas wannan matar bazata bar kowa a Raye bah indai zobena yana wajanta, yakamata ace nakoma kafun ta aiwatar da mugun nufinta akan wannan ahalin , Kallonsa tayi tace Kalb, inaso mukoma gida, kabir yace kinaso mu koma gida karki damu gobe idan ma'aikatan dana tura zasuyi order na kaya suka kai saimutafi, amriya tace Aa Dan Allah yau mu koma, kaji, kabir yayi murmushin yake yayi yace Tom shikenen, Tareda sumbatar goshinta. Saitin tureshi tayi Jikinta yafara karkarwa, hankalin kabir bah karamin tashi yayi ganin halinda amriya tashiga, Ihuu ta kwallah, inda mutanen wajan suka zuba ido suna kallo, Bah abunda bakinta kefadi sai ruwa, dukanta yayi chakk yanufi cikin wajan da itah. Da sauri doct khadija ta juyo sannan tace, meya kawoki nan, murmushin mugunta mom tayi tace, abunda kike tunanin zai kawoni mana. Nazone na karbi memory daga wajanki ,yana ina, doct khadija tace, baya wajena kuma meyasa zan baki, Aba meyasa kika zama Mara imani aka, bazan kara aikata kuskure dana yi Ba abaya, har yau har gobe, saina tuna ranar dakika sani nayi kuskurenda bazan taba mantawa dashi bah. Ke wace iriyar muguwa ce, kin kashe mutane bah iyaka, kin raba da da mahaifyarsa, kin mayarda mutane bayinki, tabbas zakiyi danasanin abunda kikeyi, wlh wlh, wlh, Saikin yi dana sani, a lckn da aka zo zaran ranki, a lckn zaki San irin kuna da azabar da zare rai yake dashi. Hahahaha, mom ta kwashe da dariya Tana mai fadin kijira kinga abunda zai farudake tukun kafun kiyanke abunda zai farudani. Kallon sauran yan qungiyan tayi tace inason yanzunan ku kimin ita fadata, daya daga cikin mutanen yace angama shugaba.. Direct daki kabir yakaita tareda kwantar da ita akan gado, tareda dauko inhaler dinta yabata tashaka , babu bata lck tasamu nutsuwa, ajiyan zuciya yayi yace, na tambayeki, shin kinada aljanu ne koh shafar iska, Girgiza masa kai amriya tayi tace Aa, Toh meyasa, kike yawan faduwa, kamar wata mai aljanu, gsk abunan naki akwai lauje cikin nadi. Murmushi amriya Tayi cikin ranta tace Idan da kasan wahala da gwagwar mayar da nakesha wajan cetan rayuwarka da bazaka CE aka bah, tabbas yakamata, na koma sbd wannan azzalumar matar taruga tasaka wannan zoben , Kabir yace toh shikenen kishirya zamu koma yau, yana kaiwanan yafuce yabar mata guri. Yana futa amriya, ta Rike kanta wanda yake mugun saramata, tashi tayi a daddafe tanufi toilet. Chan cikin daji suka Shiga da doct khadija Inda yan qungiya suka taru , Daddaureta akayi ajikin bishiya Wanda yan qungiyan suke kiranta da bishiyar bishiyar azaba. Zama mom tayi, tace zan Kara tambayanki a Karo na karshe ina memory da bayanan nan suke, Doct khadija tace bansaniba muguwa azzaluma mara imani, mai bushashiyar zuciya, Allah ya wadaran wannan rayuwa taki, tabbas bakiji dadin rayuwa bah,. Kuma bazan Bari ki kara nasara akaina akaro na biyu bah. na rante da Allah saidai ki kasheni, amma bazan fada miki inda yake bah. Ran mom ne yayi kololuwar baci tace wato sbd kinga ban sakar miki azaba bah shiyasa kike baki koh, toh yanzu nan zan gama dake, idan yaso kya basu lbr achan. Daukan wuka mom tayi, tafara tsaga cikin doct khadija, wani irin azzababbiyar kara doct khadija tasaki, Zaki fadamin koh saina gama dake, hawaye ne yafara bin kuncinta inda jini keta malala abakinta da cikinta, tace Bazan fadaba, Kuma wlh, acikin yaranda kika bi kika mayardasu marayu, a lckn da basuji bah basugani bah, daya daga cikin su ita zata kawo karshenki, ki je kirubuta zakice nafada miki. Murmushi mom tayi tace ba yau nafarajin aka daga irinku bah, kindauka zan rabudake nee Dan kinfadamin aka, toh shikenen tunda bazaki futoda memory bah, toh kingaishesu idan kinje. Tana kaiwa nan ta soka mata wukan da karfi Chan cikinta har ya ratsa jikin bishiyar. Faduwa doct khadija tayi muttaciya Daga wukan tayi tace ina bukatar jinin jariri yanzu nan , angama shugaba, Akwaishe mun gawar wannan matar a jefa a cikin teku yadda kiyaye zasuyi abincin dare da namanta, angama shugaba. Hawaye ne yafara zuba a fuskan aunty amarya dake tsaye, cikin ranta tace tabbas matar nan shedaniyace, mara imani, wane sirri nee yake a memory, menene takeson doct khadija tabata, tabbas akwai lauje cikin nadi. Alhj usman ne yace ranki shi Dade, ga yata zainab tanaso ne tashiga qungiyan devilish, Kallonta mom tayi tace, yarka CE, Alhj usman yace Eh yata ce, zainab tace ranki shi Dade nima inaso nazama yar qungiya na sha'ara yadda babu Wanda zaimin na Kyale, Dariya mom ta kwasheda dashi tace karki damu indai zaki iya shan jini toh zaki zama yar qungiya, gobe ki hallarci taro, zaki zamo yar qungiya, kuma sannan dole ki sadaukar da abunda kika fiso, Zainab tace komai zan iya bayarwa indai har zan kasance a wannan qungiyar . Tashi mom tayi tace, yanzu kowa zai iya tafiya, yau karku manta kowa yasha jinin akuya, sbd jikina na bani akwai wani iftilahi dake shirin faruwa kwanan nan . Angama uwar shedanu, Watsewa kowa yayi daga wajan, inda aka dauki gawar doct khadija aka jefata a ruwa kamar yadda mom ta umarta. Shiryawa su kabir sukayi tsaff, inda suka Nufi Airport, Daukan Wayanshi sadiq yayi, yayi dialing number Nadira ringing biyu ta dauka, Tareda yin sallama, , amsawa yayi yace, my wife to be ykk, murmushi nadira tayi tace Lfy lau, kaifa, sadiq yace ina cikin koshin Lfy kamar yadda kike. Alhmd Nadira tafada, tana mai fadin wlh Nayi missing dinku yaushe zaku dawo, sadiq yace yau dinnan da yardar Allah. What, ta tashi a kwance datake tace are you for real, gsk naji dadi sosai, Shine Kuma baka gayamana bah, murmushi sadiq yayi yace, yanzu dai nafada miki kohh,. Tom shikenen Allah yadawo daku Lfy, sadiq ya amsa da ameen . Sadiq yace yanzu jirgi zaitashi, saimun Iso koh, Tom shikenen, ka kulamin da kanka, kabir yace insha Allah, kema ki kulanmun da kanki kinji. Tom Nadira tace, daganan sukayi sallama. Kashe wayan nadira tayi Tareda saukarda nannauyan ajiyan zuciya, Su Ummi dake Zaune suna Kallon ikon Allah Tace ohh wayaga su aunty nadira da soyayya, kamar bah da bah dakika mutuwar son yaya kabir. Yanzu Kuma Gashi, yaya sadiq zaki aura, inda Allah ke ikonsa kenen Murmushi Nadira tayi tace 馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮 ----------------------- 馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮 COMMENT & SHARE 馃檹馃檹馃檹 ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍馃枈锔? BABY ISHA 馃挒馃挒馃挒(AISHA M.B) 2/28/24, 22:09 - AISHA M.B (Baby isha): Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/IhGI6IqdpVVABEzyBe7LGM 馃鈥嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔? 馃寠馃寠馃寠馃寠馃寠馃寠 馃挒馃挒馃挒馃挒 馃尮Bissmillahi rahamani raheem馃尮 ALJANAR RUWA CE BOOK 2 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 3锔忊儯2锔忊儯鈴?3锔忊儯3锔忊儯 WRITTEN & DIRECTED馃枈锔忦煐婏笍馃枈锔? BY BABY ISHA 馃挒馃挒馃挒 ------------------------ Murmushi nadirah tayi tace Allah ya ruga daya kaddara cewa bani zan aureshibah, banice na dasawa kaina sonsa bah lkcn danace inason yahya kabir, idona yarufene akansa, kuma yanzu Allah yabani mafi alkhairy, kuma gashi yahya sadiq dinmah ya Maye gurbin yahya kabir . Kuma naga aibakwa sonsu aka baku. Gabadayansu sukace mezai hana musosu, saidai fatima da Aka bawa yahya khaleed . Yamutse fuska fatima tayi tace nifah Allah yahya khaleed inba biyayya iyaye bah bazan aureshibah. Tunda sukatafi koh kirana baitaba yibah ,sai shegen jijidakai jaraba ni nama rasa da yahya kabir da shi wanne yafi jijidakai. Aba kema kinsan yahya kabir yayi gaba wlh cewar nadirah. Toh susuka sani wlh koh ajikina Nadirah tace Yanzu tsoro na daya nee, shine kada agano cewar amriya bah mutum bace shine kawai tsoron danake jii. Dan jimm gabadayansu sukayi Fatima tace wlh abunda nima nake tsoro kenen sbd idan akasani most especially yahya kabir zai iya saa a kulleta a gidan yari. Insha Allah mah akan bazata faruba cewar kalisat. Tashi Ummi tayi tace kunga bah zama yakamta muyi bah kunsan yau zasu dawo muje mufara shirye shirye. Oh akane fah kunga kutashi muje. Tashi sukayi inda sukafara gyara gidan. Kalisat dakuma nadirah suka nufi kitchen sukafara shirye shiryen girki. Saida suka dau 1:30 minutes sannan suka gaba komai dakomai . Dakinsu triplet salma tashiga tace sufuto abinci yayi ready. Gamunan zuwa cewar adeef. Bayan tafuto tanufi dakinsu mom tace angama lunch food. Mom tace kee malama dallah fuce kiban guri. da mamakin ta ummi tace Mom meyafaru kuma me aka miki Dan Allah mom idan nice namiki laifi kiyi hkr ki gayamin zan kiyaye gaba. Kallonta Mom tayi sannan ta buga murmushi yake tace sorry ummi wlh damuwa ce tasani yimiki ihuu kinji. Shikenen mom ,fucewa tayi daga dakin sannan tanufi dakin aunty amarya. Bayan fucewar ummi mom tayi dariyar mugunta sannan tabude drower tadauko wani dunkullalen magani. Tareda juyashi a hannunta tace yanzu aka soma wasan. Saina kasheku gabadaya sannan dukiya gidanan yazama nawa na ni kadai. Futowa tayi daga dakin ganin bah kowa a parlour yasata nufah dining inda kuloli na abinci ke jere akai. Kallonsu tayi tareda bude abinci gabadaya tafara barbade abinci da guba . Sannan tayi saurin rufeshi. Ammi kiyi hkr kidaina kuka Dan Allah banajin dadi, yanzu daga yin mafarki saiki tashi kina kuka, kallonsa tayi tace aba yusuf yanzu wajan shekara 20 kenen da yan kai, bah ranar dazata tashi tafadi banyi mafarkin yata bah. Jikina yanabani cewar yata tana raye Ammi kinayi mafarkinne sbd kinsa abun aranki, babu inda mutacce yake dawo duniya wai yacigaba da rayuwa. Gashi inason zuwa wajan aiki ankawo case wanda zan gabatar gobe a kotu. Yanzu taya zan iya zuwa kina kuka. Daddy Dan Allah kashawo kanta. Dago kai daddy yayi yace yusuf nikam mezance . Nace mata mu fauwala wa Allah komai, ba ita kadai take jin kunci bah nikaina mah aka, so mezanyi . Yanzu gashi har B.P ne da itah Kuma at anytime idan tacigaba zai iya zama high. Yusuf kawai kaje wajan aikinka nizan rarrashi abata ba kaiba. Maza maza ka wuce kaje. Amma daddy bazan iya tafiya bah batareda naga tadaina kukan bah. Ni dadi nadai taurin kai nace maka katafi koh i know what am saying. Okay daddy shikenen zantafi amma ka tabbatar kasata farinciki, kuma kasa taci abinci. Never mind. Fucewa yusuf yayi sannan ya shige mota dafa kan tyring motan yayi wani hawaye mezafi nabin kuncinsa.yace Allah sarki kanwata , Allah yajikanki da rahama. Share hawayenshi yayi yatada mota sannan yafuce daga gidan . Bayan fucewarshi daddy ya tashi yaje kusada ammi tareda rike hannunta yace. Aba my ameenatuwa kiyi hkr kidaina kuka. Kinji adua yakamta mudunga mata bah kuka bah, kinji. Ammi tace nikasakeni nayi kuka naa, aba my dankalin Hausa, kinsan mena tuna ranar auren mu dakika sha asha ado da dambareren jambaki, sai kika zama kamar indon kauye Dariya manya ammi tayi tace kafara kohh, nace kadaina tsokanata , Aa nibazan daina bah har lckn wata mata tamiki gira wanda daya yayi hanyar arewa daya kuma yayi kudu Hatare suka kwashe da dariya gwani sha'awa, share fuskanta ammi tayi tace kaiko meyasa koda yaushe idan ina cikin bakinciki saika San yadda zakayi kasani farinciki gsk kaidin na mussaman nee. Daddy yace kwarai kuwa nidin na mussanman nee aii sbd ni nakine kema tawace. Dan aka tashi muje muci abinci. Aa nibazanci bah. Masha Allah kenen yin kishiya a gidanan babu fashi kenen yafada cikin zolaya. Aba my chief Ni banaso cewar ammi, Toh tunda bakya so kitashi muje muci kinji. Tashi sukayi cikeda kaunar juna . """"""""""""""""""""""""''""" Jin hana kwankwasa kofa yasa Nadira tashi tanufi kofa tareda budewa. Ganinsu kabir nee yasata farinciki sannan tafara kiran sauran hatare gabadayansu suka iso, rungume amriya sukayi . Sosai kowa yayi farinciki da dawowansu, Idan bangare guda kuwa ma'akata suka fara shigo da akwatuna dozen dozen da kayayyaki . Sannan suka shigardasu ciki babbar daki na ajiya suka tafi. Futowa Mom tayi tace wow my son kundawo lfy. dasauri kabir yaje ya rungumeta sannan yace i really Miss you mom. Murmushi mugunta tayi tace aba son yaushe kuka tafi da Jataka fara missing dina takarashe maganar tana kallon amriya. Idanuwan amriya ne yasauka akan yatsan Mom wanda zobenta ke sanye ajiki. Sai a lkcn gabanta yakara faduwa . Tace kindai rantse saikin GA bayan wannan ahalin toh wlh muzuba mugani Allah bazai baki damar cimma mummunar manufanki akan wannan ahalinbah Sakin Mom kabir yayi yanufi wajan aunty amarya yagaisheta sosai aunty amarya taji dadin dawowansu, Itama amriya batayi kasa a gwiwa bah tanufi wajan aunty amarya sannan ta gaisheta, sosai aunty amarya ta tarbeta hannu bibiyu. Aka gabadayansu sukafara gaisawa da juna cikeda kaunar junansu. Mom tace yata amriya bah fada maiyakawo gaba, nibakizo kingaisheni bah aii. Cikeda jin takaici ta tashi tanufi wajan mom, Sannan ta gaisheta tah. Kallonta Mom tayi cikin kasa da murya tace yakika ga salon nawa. Murmushi amriya tayi tace yayi kuma aciki harda Nasaran daukan zobena dakikayi, kisani cewa wahalar da kanki kawai kikeyi bah wani abuba, irinku kamata ai ace kutsaya kuna tallah goro a kasuwa. Jin zafin maganar amriya Mom tayi har makogaronta. Grandma tace haryanzu Baku gama kusun kusun dakukeyi bah. Murmushi Mom tayi tace grandma kinsan tsakani ya da uwa sai Allah. Yanzu bah wannan bah kutashi kuje kuci abinci. Kabir yace okay mom baramuje mudan watsa ruwa muyi sallah. Tashi gabadayansu sukayi inda suka nufi part dinsu . Bayan sungama komai da komai suka nufi hanyar dining. Daidai lkcn itama amriya tafuto daga part din aunty amarya. Zama gabadayansu sukayi inda mom tafara bude musu abincin. Kallonta Khalid yayi yace Mom ke bazaki ciba, mom tace eh wlh nakoshi, Kallon abincin amriya tayi taga tabbas abincinan an zuba guba aciki. Murmushi amriya tayi cikin zucinyata tace kindai dage saikin ga bayan wannan ahalin Serving dinsu gabadaya mom tafarayi idon kabir ne yasauka akan yatsan Mom wanda zoben amriya kesanye yace Mom dama zobenan na wajan ki , eh wlh yana waje na sanda naje dakinka naganshi akan table, nima kuma zoben na burgeni shiyasa nasaka kafun ka dawo , kabir yace amma naji dadi dakikasa sbd idan kikasa kamar nasaka nee ,Daukan chokula gabadayansu sukayi tareda yin adua suka tsokala chokali zasu faraci . Ku dakata sukaji amriya tafada, da kallon mamaki gabadayansu suke binta dashi. Sadiq yace amriya meyasa zakice mu dakata, amriya tace zakusan dalili, tashi tayi tareda daukan wani plate din tazuba abinci sannan tasa agaban Mom tareda daukan chokali ta ajiye agabanta. Amriya tace aba Mom dinmu taza'ayi kina matsayin uwa agidanan bazaki ci abinci bah, ke yakamata ace kinfaraci. Murmushin yake Mom tayi tace ai idan kunci kamar nacine, ni naruga danaci. Amriya tace amma yadda nagani shine wannan bai nuna cewa an iba bah tabbas baki ci bah. Kinsan bamuason kisamu ulcer kinji Mom, kici kinji. Aba amriya Mom tace fah takoshi muci kawai cewar sadiq. Babu wanda zaici abincinan, dawani irin jin mamakin jin kalamanta grandma tace ohh ni halimatu sadiya shin amarina fadamana dalilin dayasa bazamuci abincinan bah. Mom kuwa ranta indan yakai dubu yabaci . Amriya tace dalilina shine wannan abincin akwai guba acikinta. Hatare suka ada baki wajan cewa guba kuma, nadira tace meyasa zamu saka guba amriya, wlh bamusa guba bah. Amriya tace nasan baku bane kukasa, amma Mom tasani. Zaro ido Mom tayi tace nikuma amriya sbd me zanyi kokarin cutarda iyalina, sune fah komai nawa takarashe maganar hawaye nabin fuskanta. Kuma tunda Baku yarda danibah zanci abincin daukan chokali tayi zataci abincin, dakatarda itah kabir yayi yace Aa Mom kiyi hkr Dan Allah, ba abunda zaisa mu zargeki Dan aka babu abunda zai hana muci abincinan. Babu wanda zaici abincinan, aba amriya hankalinki guda kuwa yara susha wahala dafamana abinci kuma kice bazamu ciba grandma takarashe maganar taja chokali zata faraci. Ganin akan yasa amriya barar da abincin gabadaya sannan ta dauki plate daya na abinci ta fuce waje. Ganin abun nata bana sawa ido bane suka bi bayanta. Bude daya daga cikin karnukan gidan tayi tabashi plate na abincin yafaraci, tsayawa gabadayansu sukayi suna kallon ikon Allah. Aikwan ba'a fi ten minutes bah wannan karen yafara kururuwa yafara futa hayyacinshi jini yafara futowa tabakinsa da Ancinsa. Zaro ido gabadayasu sukayi cikin tsoro da fargaba, basu ankarabah karen ya fadi a wajan mutacce. Amriya tace dabba kenen shiyaci abincinan ya mutu da kunci kuma aka za ku mutu, Kallon Mom aunty amarya da amriya sukayi , hada ido sukayi su uku batareda kowa ya lura dasubah. Kabir yace tabbas wanda yasaka gubanan yana cikin gidanan kuma dole aganoshi. Amriya tace bah bukata domin ni naruga danasan wanda tasaka guban nan , zaro ido Mom tayi. 馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒 TOH FAN'S ANAN ZANDAKATA, COMMENT & SHARE PLEASE 馃憦馃憦馃憦馃憦 ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍馃枈锔? BABY ISHA馃尯馃尯馃尯 2/28/24, 22:10 - AISHA M.B (Baby isha): Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/DzIj6Y6KObvD2Bcmg8azU5 馃尮Bissmillahi rahamani rahim 馃尮 ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煣滒煂? PAGE 3锔忊儯3锔忊儯鈻讹笍3锔忊儯4锔忊儯 WRITTEN & DIRECTED馃枈锔? 馃枈锔忦煐婏笍 BY BABY ISHA 馃尯馃尯 ----------------------- Hatake Mom tarike hannunta wanda zoben ke sanye tafara jujuyawa, chak gabadayansu suka kame guri daya banda amriya wacce ke tsaye tana kallon ikon Allah. Kallonta Mom tayi tareda manna mata ido daya, sosai ran amriya yabaci, tace ke azzalumar mata maza kida wodasu hayyacinsu inba aka bah zanuna miki fushin aljanar ruwa, Dariya ta kwashe dashi tareda fadin ke nan a tunaninki zaki iya tonamin asiri nee impossible, toh barana fada miki koda kinfada musu bazasu taba yarda dake bah, kuma kitsaya kigani agabanki zan kashesu. Karya kike, wlh indai ina raye bazaki ci galaba akan wannan ahalin bah, wai laifin mesuka miki da har kikeson kiga bayansu, Babu ruwanki Cewar mom , dole na kashesu most especially kabir idan ban kasheshi bah qungiya bazata dorani akan gujerar sarauta bah na qungiya Dan aka matsa chan yau dinan zankashesu. Saboda wani banzar kujera kikeso hallaka kowa toh wlh indai har saikin kashesu ne zaki samu kujera toh wlh kin sa a ranki kin rasa. Haaaaaaa ta kwallah wani ihuu wanda yasa komai na gidan yayi sama, tafarayin gurnani kamar kura. Murmushi amriya tayi tareda rintse idonta hatake wani brown din aske ya bayyana, bude idanuwanta amriya tayi tadora akan na Mom dake shirin hallaka kabir. Babu bata lck takamo wuya Mom tareda shaketa, tareda daga ta sama ta fara juyata ta jijigata, sosai Mom ta jigata, cillar da ita kasa amriya tayi, Amriya nasakin ta Mom tafara tari tareda kallo amriya tace ni zaki yiwa aka, tabbas kin kuna wutan dafa kanki wlh duk wanda yayi dani uwar shedanu bana barinsa a raye, tana kaiwa nan ta bace. Ba bata lck su kabir suka dawo hayyacinsu, kallo amriya nadira tayi tace amriya meyafaru, meyasa muka futo waje, Amriya ta bata amsa dacewa babu komi mushiga ciki, gabadaya ciki sukashiga Babu wanda yatuna komai acikinsu, Washe gari Ummi ce hannunta rikeda plate da bawon lemo a hannunta tana tafiya tana yan wake wakenta Hajiye plate dintayi tareda zama tafara bare lemon domin tasha, kwatsam kuma saitaji kukan mutum daga gefe A tsorace ta tashi tareda nufa inda takejin kukan tazo zata murda handle din kofan taji andafata, a tsorace tajuyo Ke ummi mekikeyi hanan wajan, wlh amriya ina zaune kawai naji kukan mutum shine nace barana duba waye yake kuka Toh shikenen nasan mah babu kowa kije aunty amarya tana kiranki kinji, tom shikenen barana tafi cewar amriya. Amriya naganin ummi ta tafi ta bude kofan , wani hayaki ne ya buso mata kmr lckn baya, kaucewa tayi, Kallon dakin tayi taga duhu sosai ko yatsunta bata iya gani, magana tafarayi kamar aka waye, wanene Hanan, waye yake kuka. Still ba'a amsa mata bah, hannunta ne yayi nasaran taba socket na kunna wuta, babu bata lck ta kunna wutan dakin Hatake wuta ya baiyyana, Zaune take ta chunkushe guri daya kanta a tsakanin cinyoyinta gefe guda kuma jikinta yana zagaye da kachochi inda gashinta wanda yake da tsayi yayi fari da datti, Amriya batayi kasa a gwiwa bah takarasa wajan matan tareda fadin wacece kee meyasa kike hanan wajan waya miki aka kifadamin namiki alkawari zan taiamaka miki. Ture amriya matar tayi hatake tafadi. Tana mai fadin kibar nan kitafi, banaso, bana bukatar taiamakonki, kitafi, karki sa rayuwanki a atsari na rokeki kitafi tana Kaiwa nan ta fashe da matsanancin kuka mai cin raii. Sosai amriya bata ji dadin ganin matar nan acikin wannan halin bah, batayi kasa a gwiwa bah takara nufa wajan matar, Dakatarda ita tayi tareda fadin kada kimatso kusada nii, na gayamiki banaso kitafi nace kije bana bukatan taimakon naki, wlh banaso. da sauri amriya ta isa wajan matar tareda rike hannunta hawaye yafara Bin kuncinta tace Dan Allah na rokeki kada ki koreni kigayamin wayamiki aka, kuma sannan kedin wacece mekikayi da har kika cancanci a wulakantaki ta wannan hanyar. Nuna jikin bango matar tayi, kallon inda take nunawa amriya tayi, photo ne wanda wata mata da DAD sukayi. Amriya tace wannan kamar DAD nake gani, matar tace shine wacce take kusada shi nice, dawani kallon mamaki amriya ta kalleta tareda fadin taya aka zata kasance , kwarai kuwa nice shidin mijina nee. Azabure amriya ta tashi tace wannan karyan banza nee DAD bashida wata matar, mata biyu nee dashi ,aunty amarya dakuma Mom. Kallon amriya matar tayi tace wannan matar ta cutardani bah adadi ta azabtar dani bah iyaka, kuma sannan takeso ta kashe dana Dan Allah kada kibari ta cutarda dana , Cikin rashin fahimtar maganta amriya tace danki kuma waye danki, jinkaran tafiya yasa matar ture amriya, tareda cemata ta futa Kifuta, Dan Allah kitafi, amriya tace taya zantafi batareda kingayamin waye danki bah kuma waya miki aka, Nace miki ki tafi koda nafada miki babu abunda zaki iyayi akai Dan aka kitafi bana bukata, Amma dan Allah kifadamin,. Kitafi bana bukata matar ta daka wa amriya tsawa, babu bata lck amriya tafuta daga dakin. Hatake kofan dakin ya rufe kansa, barin wajan amriya tayi tanufi dakin aunty amarya, Tana shiga kuwa tayi sa'a babu kowa a dakin sai aunty amarya zuwa kusada ita amriya tayi tace aunty amarya, dago kai aunty amarya tayi tace laa amriya kece dama yaushe kika shigo, Aunty amarya inason namiki wata tambaya, toh amriya Allah yasa nasani, Amriya tace shin kafun keda Mom DAD yataba yin aurene , aunty amarya tace yes of course mana, bana fadamiki bah sunanta fatima amma a garin haihuwa ta rasu shima danda ta haifa yabita. Amma meyasa kike tambaya, girgiza Kai kawai amriya tayi tace bakomai kawaidai inason nasani nee. Barana jee cewar amriya. Fucewa tayi daga daki tareda tambayar kanta cewa toh tunda fatima ta rasu wacece ita wannan toh. Bah tsanmani taji ankira sunanta juyawan dazatayi saita ashe DAD ne, gabadaya kowa na family Suna zauna da alaman ita ake jira . Amsawa tayi tareda gaisheshi tace trudge kadawo DAD, murmushi yayi yace jiya daddare na dawo lkcn dana dawo Mom tace mun kunyi bacci shiyasa bantasheku bah. Okay Tom DAD andawo lfy, lfy kalau yata dama mgn mai mahimmanci zamuyi kuma kema tashafe kine kinji Dan aka samu guri ki zauna. Kmr yadda dad ya umarta aka tasamu guri tazauna tana facing din Mom, inda Mom ta galla mata harara. Itakuma amriya takauda kai, gyara muryansa DAD yayi yana mai fadin dalilin da yasa kukaga na taraku shine, nida Mom dinku mun yanke hukunci cewa wannan sati Mai zuwa idan Allah yakaimu kabir dakuma Khalid da sadiq za'a daura muku aure. Yanzu yasa zan tambayi ra'ayinku gameda hukuncin dana yanke. Damm dammm damm gaban amriya yafadi. Zaro ido kabir yayi tareda mikewa tsaye yace DAD cikin satinan ina laifin nan da watanni, yanzu idan mukayi auren ina zamu zauna DAD yace tambayata kakeyi duk uban gidajen da kakedasu bazaka iya daukan daya kuzauna bah, DAD nidai gsk noo am not ready for this marriage. How dare you DAD yafada ranshi a bace, yace wlh kabir kafuta idona babu wanda yayi complain saikai dinan ,meyasa toh wlh tunda kace aka mah jibi jibin nan za'a daura auren. Kuma a gidan nan zaku zauna inyaso ka hadiye zuciya ka mutu Zaro ido gabadayansu sukayi , Khalid yace dad please kada ayi aka Kalli amaren namu koh gyara fah basu faraba , abubuwan nan de na mata duk basuyi bah, kuma ni harga Allah amarya bazata zomin gida tana doyiba, FATIMA ta karbe mgn dafadi mu dama kodayaushe a gyare muke wlh babu wani doyi idan bazaka iya bah sai ka barmata Gidan kanemi wani, Ke ni sa'anki nee wlh zan tsinka miki mari, ni baruwana danke zan Aura wannan bata shafeni bah duka zakici wlh, Ya isa, Mom tafada yanzu ku dan tsabar rashin kunya irin naku muna nan wajan kuke chachan baki wlh zan sabawa mutum. Kuma hukunci da aka yanke shine sati mai zuwa za'a Daura aure kafunan an gyara muku amarenku bah aka kukeso bah. Kallon amriya DAD yayi yace amriya niba mahaifinki bane banida iko akanki hakkinki zan barki ki yanke hukunci da kika ga yafi miki idan kinga bakyaso wannan auren kada kiji kunya kifadamin. Bazan taba jin aushiba kinji, Dan aka gobe washe gari kowa zai hallara zaki fadamin ra'ayinki kinji. Girgiza Kai kawai amriya ta iyayi, bayan kowa ya watse kabir yaje wajanta yasameta yace ke kada ki kuskure kice kin amince kinji nafada miki, ni banasonki ina da wacce nakeso idan na aureki kamar na ci amanar ta, kinajina ita kadai zan aura ba keba, sbd ita ta bada rayuwanta domin ni na rayu, ita ta taimakamin lckn da rai a hannun Allah meyasa bazan saka mata da alkhairy bah kinajina bah rokonki nakebah gargadi nake miki. Yana kaiwa nan yayi fucewarsa. Washe gari kamar yadda DAD yafada kowa ya hallara amriya kawai ake jira, Yata amriya ina jinki fadamin hukuncin da kika yanke, kallon kabir tayi inda taga ya daga mata gira daya, tareda mayarda kallonta kan DAD tace na amince da wannan auren Zaro ido kabir yayi yana mai jin takaici da bakinciki, Wow my daughter ina Alfa'ahari dake gsk kedin daya ce acikin dubu. Watsewa kowa yayi. Bayan kwana biyu . Ba'a dau lckn bah aka fara gyara amarenan guda uku, inda sukeshan gyara bah kadan bah, gabadaya gida mutane suncika , ita kanta mami ba'a barta abaya bah, sosai mutane kala kala daban daban, wanda bakayi tsammanin zuwansu bah suka hallara hatta mahaifiyar sadiq, Aisha dakuma khadija, saikuma doctor amina wacce itama tasamu gaiyyata daga aunty amarya . Aka, aka dunga durka musu magunguna hana yimusu turaruruka wanda mami tayi hodansu daga sudan. Sosai su amriya sukasha gyara hatta lalle kitso anyimusu. Yau takama ranar dinner na biki, gabadaya kofan gidan yacika da motoci kala kala bah adadi, idan ka gani zaka dauka koh bikin govnor akeyi, Wow amriya kinga yadda kikayi kyau kuwa wlh kinyi kyau bah kadan bah, murmushi amriya tayi tace nadira kenen kema kinyi kyau aii . Fatima tace kunga muje kunga mu amare ake jira, Masha Allah nace idan gabadayansu suke sanye da Arabian gown kala iri daya, babu abunda ketashi ajikinsu sai kamshi. Sosai sukayi kyau , ba kamar amriya wow so cute kamar yar Indian. Hannunsu sanye da handbag Dan karami sai takalmi Hills mai kyau, Hatare suka futo daga dakin sukanufi hanyar waje hatake wanda suke parlour suka maida kallonsu kansu. Sukafara guda suna tafi Sosai kowa ya yabi kyau dasukayi kyau barima amriya, duk tacinye wankan. Kallonsu doctor amina tayi tareda rufemusu fuskoki da mayafi, tace yarana kunga yadda kukayi kyau kuwa gwanin sha'awa, Zuwa Aisha tayi tace wow kunga yadda kukayi kuwa kamar wasu triplet, fatima tace zaki fara kenen kohh,, Khadija tace Dan Allah kutawo maza jenku duk ku suke jira fah kuma kunsan halin yahya kabir tafiya zaiyi wlh. Shikenen bara mutafi koh Suna futowa kowaccensu tanufi cikin mota wanda suke hajere guda uku bakake biyu na tsakiyan fari. FATIMA da nadira sukanufi bakaken itakuma amriya tanufi farin motan shiga kowannensu yayi banda fatima dake tsaye tana jiran Khalid yabude mata kofa. Tacikin motan Khalid yace ji wannan jiratake nabude mata kofa koh chabb kina ruwa wlh, Gani bashida niyan bude mata yasata bude da kanta tashiga, Hatare motocin suka bar arabar Gidan,. Sauran su ummi kuma suka au sauran motan suka tafi suma. Kallon amriya kabir yayi yace ke bude fuskanki, bude mayafinta tayi cikin zucinyanshi kuwa yace bah laifi tadanyi kyau, Wato kee nace miki kice bakyason auren shine kikace kinaso koh, murmushi amriya tayi tace. Eh mana inaso kuma kaima kanaso. 馃鈥嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔? TOH FAN'S HANAN ZAN DAKATA COMENT & SHARE PLEASE 馃憦馃憦馃憦馃憦 ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍馃枈锔? BABY ISHA 馃尯馃尯馃尯 2/28/24, 22:10 - AISHA M.B (Baby isha): Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JYYV16dbYaX1dykLX7EE91 馃鈥嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔? 馃寠馃寠馃寠馃寠馃寠 馃尮Bissmillahi rahamani rahim 馃尮馃尮 ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 3锔忊儯5锔忊儯鈻讹笍3锔忊儯6锔忊儯 WRITTEN & DIRECTED 馃枈锔? BABY ISHA 馃尯馃尯馃尯 ---------------------------------------------- Hankalinshi bakaramin tashi yayi bah. Da sauri ya sauko daga kan gadon tareda nufi inda take yace Ke menene aka meyafaru, taba jikin ta yayi yaji yadau zafi kamar garwashi Bakinta ne yafara karkarwa tana mai fadin ruwa, ruwa, ruwa, Takarashe mgn hawaye nabin gefen fuskanta, kabir kam cikin tashin hankali yatashi tsaye tareda daukanta chakk ya kwantar da ita akan gado. Yace, baranaje na kawo miki ruwa kinji, tashi yayi daniyan dauko mata ruwa kawai yaji tajashi, tareda kankame hannunwansa bakinta na rawa tace halamun tana cikin matsananci hali Ruwa bazai magance min matsalata bah Dan Allah ina bukatarrrrr zobeee..... Batakarasa bah taji yarufe mata baki Tereda fadin, sorry amriya zan dauko miki ruwan nee fah saiki sha magani Kuma washe gari banaso mutane suce namiki wani abu Dan aka dole na dauko miki magani kisha, aka kurin ace na yimiki wani abu adunga min kallon tara saura kwata. Amriya jin zuciyanta tayi kamar kama da wuta tsabar zafi da kuna dakuma radadin da takeji. Fucewa yayi yabarta ita kadai adakin. Tana ganin yafuta, ta fashe da matsancin kuka, tareda nafadi na aikata kuskure tabbas nayi danasani, nashiga uku saura kwanaki kalilan da gurmuzu ya gindaya min zan koma teku idan kuma ba aka bah zan mutu, Ya zanyi kenen na roke ka Kalb kabani zobena, tafada hawaye nabin fuskanta. Tacigaba dafadin menene anfanina kenen, meyasa ma lkcn da iyayena zasu mutu basu mutu tareda niba, nagaji nagaji, amatsayina na aljanar ruwa babu abunda zan iya tabukawa meyasa, sbd me, meyasa nayi sanyi aka. Tana cikin magana nee idanuwanta suka sauka akan zobe akan table, zaro ido tayi tace zobena, saurin dauka tayi tareda jujjuyashi rungume zoben tayi, hawaye na zalalo wa. Kallon zoben tayi tace a yau dinnan babu wanda zai hanani zuwa duniyata. Jin tafiyan mutun nee yasa tayi saurin komawa tareda kwanciya akan gadon tayi luff. Bayan futowarsu doctor amina daga dakin amriya , dad ya adawa doctor amina goma na arziki, da murnanta ammi ta karba tareda yimusu Godiya. Inda shikuma yusuf wajan dinner ya haduda salma wato kanwar kabir , lckn daya tashiga ranshi, babu bata lck yasameta inda sukayi exchange din number. -------------------- Shigowa kabir yayi da ruwan swam water tareda inhaler dinta dakuma magani mika mata yayi yace karbi kisha yafada yana yamutse fuska. Kauda kanta amriya tayi tace banaso banashan magani, Ni bashi nakeso bah Indo kadafa min ruwan zafi zanyi wanka sbd inajin zazzabi. Jin maganarta yayi kamar saukar aradu, kallon sama da kasa yayi, sannan yakalli hagu da damansa yaga baiga kowa bah, sannan yamaida Kallonsa kanta Tareda nuna kansa da danyatsa yace wai kina nufin nii kabir, shagwaba fuska amriya tayi tace toh inbaka min bah wazai min. Wani kallon tara saura kwata ya watsa mata sannan yace are you for real. Kina nufin nii, Na dafa wa mace ruwan wanka, murmushi yayi yace toh barakiji idan magani kika sa abaki toh maza maza kikoma wajan bokanki kice masa bai kamani bah, kuma bazai kamani bah, rubbish, yakarashe maganar tareda jan tsaki. Jikin amriya nee yayi sanyi nan kuma ta Tuna da irin shawarar da su aunty amarya suka bata, Kuma yatsine fuska tayi tace nidai wlh kadoramin kokuma washe gari nafada su mom cewar munyiii..... Munyi mee eh, ke banason shashanci fah karba kokuma in dauko bulala jikinki yayi tsami. Karba tayi tasha sannan ta kwanta inda baccin barawo yasaceta. Shikam gogon sai kallonta yakeyi, murmushi kawai yayi yace well she's not bad. Yana ganin bacci ya kwasheta , yatashi tareda nufa dayan dakin wanda yake nashi, ya kwanta Washe gari, sosai Jikin amriya yakara tsananta abun ba'acewa komai lokaci daya ta rame. Sosai hankalin aunty amarya da sauran yan gidan yatashi Aunty amarya tace ke salma wai meyafarune, salma tace aunty wlh dama grandma ce tace nakawo musu abinci breakfast bayan nakaiwa su nadira shine sai naganta ayashe akasa, wlh aunty tsoro nakeji. Gabadaya fuskokin kowa babu alamun farha kana ganinsu kasan sunacikin tashin hankali babba. Jin muryar amriya sukayi tana fadin ruwa, ruwa, inason zanshiga ruwa ........ MANAGE PAGE PLEASE 馃憦馃憦馃憦 COMMENT & SHARE 馃馃馃 ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍馃枈锔? BABY ISHA (AISHA M. B) 馃尯馃尯馃尯 2/28/24, 22:11 - AISHA M.B (Baby isha): Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JYYV16dbYaX1dykLX7EE91 BISSMILLAHI RAHAMANI RAHEEM 馃尮 馃摎馃摎馃摎馃摎馃摎馃摎馃摎馃摎 馃鈥嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔? 馃寠馃寠馃寠馃寠馃寠馃寠馃寠馃寠 ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煂? PAGE 3锔忊儯6锔忊儯鈻讹笍3锔忊儯7锔忊儯 WRITTEN & DIRECTED 馃枈锔忦煐婏笍 BY BABY ISHA 馃挒馃挒馃挒 ---------------------- Gradma tace oh ni halimatu yanzu yaronan sbd Rabat kai azzalumini nee, daga kai yarinya jiya jiya jiya sai ace kai mata wannan aika aikan. Kabir yace ban fahimci inda kika dosa bah, gradma tabashi amsa dacewa ai bazaka fahimta bah toh karkade kunnuwanka kajini, wlh idan aminiya bata samu Lfy bah toh sainakai ka kotu Doctor Amina da aka kirace Tafuto daga dakin tace alhmd yanzu dai mara Lfy tasamu bacci, kuma naga alamun kamar tanada asma kuma is critical yakamata adunga bata magunguna akai akai if not she may lose her life. You guys should be very careful, and na aje mata magani zata shashi Kuma ku tabbatar kunbata wannan maganin, please and please. Nadira tace insha Allah doctor Amina zamu kula, okay doctor amina tace tadauki jakarta tanufi hanyar waje kamar ta tuna wani abu kuma saita tsaya, That's remind me, mom, dago kai mom tayi tace na'am, doctor amina tace i think there is something special about that's girl, tabbas akwai wani baiwa tattareda ita, Hatake ran mom yakara bacci takara hassala danne fushinta tayi tasaki murmushin takaici tace kwarai kuwa kinga nayi sa'ar samun suruka tagari kamar amriya Murmushi doctor amina tayi tafuce daga wajan, Tana fucewa itama mom tayi part dinta. Suko sunadira suka koma part dinsu inda aunty amarya da kawarta maimuna suka dunga dura musu magunguna da turarruruka Kala kala, gabadaya gidan kamshi umra kawai kakeji da kamshi turaren wuta. Part din amriya suka koma inda suka tasheta Tasha maganinda doctor Amina tace Tasha . Inda suka sata a gaba ta dunga durkan magunguna datayi order daga Niger Suka turare ko ina na gidan bah abunda ke tashi sai kamshi. Tareda daukan breakfast dinta aunty amarya tace taci, amriya tace takoshi. Hade rai aunty amarya tayi inda tasata agaba tafara feeding dinta da kanta. Bayan fucewar doctor amina ta kwasheda dariyar mugunta tareda daukan wayanta tayi dialling number ,ringing biyu aka dauka. Daga dayan bangaren mom tace you did a very good job zainab, murmushin mugunta tayi Tareda cire mask din datasa a fuskanta, Wanda yayi suffar doctor amina, zainab tace ai babu wacce tadace da kabir samada ni din nan. Amma fah mom kin iya basaja, yanzu step 1 na kammalashi saura step 2, ina mai tabbatar miki cewa tanashan wannan magani toh bazata kara ganinta awanan duniyar bah saidai duniyan. Mom ta kwashe da dariya tace hmm dama nafada mata Duk Wanda yashiga gonata toh baya futowa a Raye. Tunda tashiga gonata toh taruga data tona kabarinta, kuma bayan nagama da itah zan gama da sauran na mallaki zoben datake jidashi. Dukiya tazama tawa ni the devilish mother. Hhhahahaha ta kwashe da dariya mugunta. Zainab tace amma kada ki cutar min da Kabir kinsan shine rayuwata, mom tace kada kidamu da wannan babu abunda zan masa .kinajina idan kinje gida jigsaws mahaifin ki usman cewa dole ya hallarci taro yau domin akwai muhimmiyar abu dazan fada. Zainab tace toh uwar shedanu, ni kinga mah nagaji da kayan likitocin nan Allah, Allah nake na je gida na ciresu, zainab tace yauwa Mom kada kimanta kishafa mata wannan laya abayan tah idan tasha maganin Kuma please kada kimanta maganin bita zaizai dakuma na mallaka dakika ce zaki bani yau a taro Mom tace Duk wannan bah matsala bace kedai kawai ki hada Kai dani mu kashesu domin na zama shugaba a qungiya, idan mukagama toh koh kaina kikace na sare miki zanbaki. Zainab tace banda dai cire kaii, sai anjima sai mun hadu a qungiya, Dan Allah ki kulamin da kabir Dina. Okay mom tace, tareda lashe wayan. Tsaki taja tareda fadin bakuga komai bah wlh yanzu aka fara wannan yakin . Sainasa zaman duniyar nan ta gagari kowanne daga gidan nan. Juyawarta keda wuya taga Ummi, fuskanta Duk shabe shabe da hawaye. Jikinta sai karkarwa yake, Gaban Mom ne yafadi, inda tace kalisat yaushe kika shigo dakinan. Tafada cikin faduwar gaba. Tafara nufan inda Ummi take, Jada baya Ummi tafarayi tace kada... ki matso.. kusada.. Ni, tafada cikin sheshekar kuka. Bantabah tunanin kina neman rayukan ahalin nan ruwa a jallo bah, Bantabah tunanin aka daga gareki bah. Dama ke muguwa ce, Dama ke azzalumace Mara imani Mara tausayi, meye wannan ahalin suka rage ki dashi, mene kike bukata a duniyar nan da DAD baiyimiki bah. Na tabbata soyayyar da yake miki batakai ta aunty amarya bah, amma aka kike so kikashe mana iyaye, sannan muma ki Gama da tamu rayuwar. Wace riba zakici kenen. Me muka tare miki, meyasa saboda me, menene ribarki na aikata aka, tabbas ke macuciya ce, kuma tabbas ke kike cin naman mu batareda kin gasa bah. Dafe kanta tayi Wanda yake mugun sarama mata tace, Meyasa, meyasa zai kasance kace zaki aikata aka, tabbas da labari aka bani koh wuyana za'a kama a yanke bazan taba yarda bah, amma nagani dakaina, Aba Mom ta karashe maganar hawaye na bin kuncinta. Hatta children da kika haifa baki Kyale bah wannan wace iriyar bakar zuciyace dake, tabbas idan aka ganki aka ga maciji toh afara kasheki kafun akashe macijin. Domin ke kinfi maciji illah. Dan Allah koda zaki kashe kowa, meyasa zaki kashe amriya wane laifi ta aikata miki, yarinyarda babu ruwanta, meyasa zaki saka marainiyar Allah aciki,saboda mee, saboda mee. Saboda itace ta Hana na kasheku tuntuni, zaro ido Ummi tayi tace kamar yaa kenen, Kwarai mah kuwa, cewar mom, wannan yarinyar amriya ta taremun abubuwa da dama kujerarda za'a bani a qungiya tasaka aka fasa bani domin, ban cika alkawarin dana daukarwa qungiya bah. Hatta kashe kabir da kwanakin baya dazanyi ita ta hana na kashe tah. Gashi yayi mugun tsananta amma Tana taimakarsa. Kuma batareda yasan itace ta ceci rayuwarsa a teku bah, ita ta hanani kashe shi tun tuni, Domin shine farko a lissafi wadanda zankashe. Tsuman tsaye Ummi tayi batareda ta iya furta wani kalmaba, tafara kukan bakinciki, Tace Allah sarki amriya baiwar Allah dama ita ce yake tsaron rayukanmu agidanan takesa nata rayuwar a hadari. Wannan wace iriyar kyakyawar zuciyace da ita. Tabbas yahya Kabir baiyiwa amriya hadalci bah. Tabbas wannan maganar bani kadaice zanji bah kowa na family saiya san Duk irin muganci dakike kullawa wannan family. Direct hanyar waje tayi, shan gabanta Mom tayi Tareda sakin murmushin mugunta tace kina tunanin bayan kinsan sirrina zanbaki kifuta ne da ranki, toh imppossible. Duk wanda yaruga daya San sirrina toh a ranar zai bakunci lahira, Dan aka, idan kinje Chan lahirar kya basu labari achan. Rike kan Ummi tayi Tareda bugawa akan bango. Kara ummi tasaka tana kokarin cetan rayuwata amma ina akan yagaza. Daukan katon kwalba mom tayi Tareda rotsa wa Ummi akai, faduwa tayi jini yafara zuba akanta. Fasa ihuuuu Salma dake kofan dakin Tana video Duk abunda Mom tafada akan ahalin dakuma abunda tayiwa Ummi, wani ihuun yakara fasawa, wayan datake video dashi ya sabule yafadi. Kallon kasa tayi tanemi wayan ta rasa. Jikinta ne tafara karkarwa, Kallonta Mom tayi tasaki murmushin mugunta tace yata salma kenen,. Kokarin guduwa Salma keyi. Amma kafun tayi wani yunkuri ta chafko Salman. Ihuun taimako salma tafasa inda mom tasa hannu ta buga mata baki, Cikin sheshekar kuka tace Dan Allah mom kada ki kashe Ummi, ni yarki ce ki kasheni tunda kekika kawoni duniya amma Ummi wacce bataji bah batagani bah, kuma sannan yarinya ce, na roke ki, kirabuda itah ki kasheni please mom Tafada tana hada hannayenta guri daya, tareda fashewa da kuka. Dariya Mom ta kwashe dashi tace ke yata ce bazan iya kasheki bah amma kuma idan takama don burina yacika babu Wanda bazan iya kashewa bah hatta kedinnan. Amma for now bazan kasheki bah domin ke yata ce amma Ummi wannan confirm ne saina gamada rayuwarta. Kuka salma takara fashewa dashi tace aba Mom Duk menene wannan Dan Allah ki kasheni ki rabuda ita, itama kamar yar ki fah take. Allah ya kiyaye, wannan bah zata taba zama kamar yata bah, kinga kina batamin lck, kibarni na aiwatar da abunda zan aikata akanta. Daukan wuka tayi tanufi inda Ummi ke yashe cikin jini. Durkushewa salma tayi Tareda rike kafar Mom tafara kuka Tana bata hakuri, amma koh kallo bata isheta bah, saima tureta datayi tafadi kanta yabuge bango. Hawayene yafarabin gefen fuskan Ummi, cikin matsanci ciwo da radadi tace, mom na roke ki, na yarda ki kasheni amma Dan Allah kibari naga mahaifiyata, inason namata kallon karshe, inason na mata sallama kafun na mutu. Yanda ruhi na zaifi kwanciya. Na rokeki dan Allah da manzonsa, kibari Nayi wa mahaifiyata Kallon karshe, nice mafi soyuwa agareta, idan kika kasheni batareda tayimin Kallon karshe bah nasan zata iya rasa rayuwanta, Na rokeki, takarashe maganar hawaye nabin fuskanta, mom bata yi wata wata bah ta tsinka mata mari, tace wato na kyaleki kije kitonamin asiri bah impossible. Daga wukan mom tayi zata soka mata. Ummi tace tabbas karshenki bazaiyi kyau bah, tabbas zaki haduda fushin Allah, Kin kashe rayuka bah adadi, sannan nima yanzu zaki kasheni, bkm ki kasheni bissmillah , rintse idanuwanta Ummi tayi Tareda yin Kalman sha'ada, hawaye na bin kuncinta. Batareda guntun imani bah Mom ta chaka mata wukan, Kara ummi tasaki, daga nan kuma numfashinta ya tsarke, alamun babu numfashin tattareda ita. Innalilahi wa innahilahi rajihun. Ihuun Salma tasaki, Tareda yinkan Mom a fusace, shake mata wuya mom tayi tace indai har burina zai cika banki na kashe kowabah. Buga kan Salma tayi ajikin bango, hatake salma tafadi sumammiya. Wajan wardrobe dinta tanufa, Tareda jan wardrobe din gefe, Hatake wani kofan ya baiyyana, Maganganu naji tafarayi wanda nima bansan metace bah, ba'afi mintuna biyu bah kofan ya bude, tanufi inda gawan Ummi yake tajata Tareda jefata cikin wannan kofan, Takuma daukan Salma tasakata aciki. Hatake kofan yarufe kansa. Azabure amriya ta tashi tareda kwallah uban ihuu dayasa gabadaya gidan ya amsa, sosai su nadira dake kusada itah suka tsorata. Tashi tayi Tareda nufa hanyar waje. Shan gabanta kabir yayi yace ke ina zakije, menene aka, cikin zafin rai da baccin rai tace, ka matsa, Kabir yace bazan matsaba dukana zakiyi, kallonshi tayi da brown eyes dinta Wanda suka Kara rinewa sukayi brown ta daka mai tsawa, Tareda tureshi a hassale, Sosai hankalin kowa yatashi. Mom kam jin karan amriya tayi uwa saukar aradu bah shiri tafara goge jini dake akasa. Tareda feshe ko ina da turare. Ganin hanyar dakin Mom zataje ,yasa kabir janyo hannunta. Tareda rungumeta. Ba shirt tafara kokarin cire jikinta daga nashi amma ta gaza, aka tacigaba da kokarin cire jikinta daga nashi amma tagaza, fashewa tayi da kuka, tana mai fadin ta kashesu wannnan azzalumar ta kashesu, Aunty amarya tace wa aka kashe, sakinta Kabir yayi, suka ga tanufi dakin mom, babu bata lck suka bi bayanta, Banka kofar amriya tayi, bah shiri Mom ta tashi, Tareda fadin yata amriya Lfy, Kallon ta amriya tayi tace, menene suka aikata miki zaki kashesu, meyasa, sbd mee, meyasa zuciyarki tagama bushewa babu digon imani acikinta. Kallonsu mom tayi ta fasheda kukan munafurci, tace yanzu ni amriya nice muguwa, mena miki, Duk irin soyayyar danake nunamiki amma shine kike kokarin yimin sharri. Amriya tace bah sharri zanyi miki bah, indai akane toh kibari na chaje dakinan indai kinada gsk, rass gaban mom yafadi, Fashewa takumayi da wani kukan tace yanzu kin mayarda ni makaryaciya kenen, Kabir kaji abunda matarka take fadamin koh, kanajinta kayi shiru, zuwa inda take yayi yace aba mom kada kidaga hankalinki nasan mah bazaki aikata aka bah, kinsan batada Lfy, shiyasa take magganganu. Amriya tace Lfy yana kalau wannan azzalumar matar Tana neman rayuwanka ruwa a jallo, Tass, tass ya sharara mata mari. Tareda nunata da Dan yatsa tace, kada ki kuskure kishiga tsanina da mahaifiyata, wato sokike ki hadamu koh, ke wace iriyar mahaukaciya ce. Mahaifiyata zakiyiwa sharri toh ta Allah bata ki bah banza shashasha, Mara hankali Dafe kuncinta tayi wanda hawaye suka Fara zarya akai, Tareda girgiza kanta, Tafuce daga dakin, suma su Nadira suka rufa mata baya. sosai ran kowannensu baiji dadin marinda Kabir yayiwa amriya bah. Kiyi hkr mom kinsan yarinyar sai a hankali kamar mai tabin kwakwalwa. Bkm kabir ainasani, Bb komi kaje kaci abinci kaji my son, OK mom, kuma kada ka manta ka rarrasheta. Allah ya kiyaye Kabir yafada, murmushin mugunta mom tayi cikin ranta kuwa tace yanzu kaine nagaba a lissafina a Wanda zankashe. Jin wayarsa yayi Tana ringing, sallama yayi wa mom Tareda fucewa daga dakin, ganin bakuwar number akan yasa yaki daukan waya, saida aka Kira wajan 10 miss call, ganin wanda ke kira bazai daina bah, ya dau wayan a fusace yace hello waye, waye yake addaban rayuwata da Kira. Daga Dayan bangaren akace shin ina magana ne da Sir Kabir, kabir yace Eh nine ya akayi. Dayan bangaren akace toh kazo kudauki gawar yar uwarka Ummi yana bakin titi, gabadaya police da likotoci dakuma yan jarida Sun zagaye wajan. What Kabir yafada tareda mikewa tsaye yace gawar Ummi Kuma. Jin aka yasa gabadayansu mikewa tsaye, gaban kowannensu yafadi. 馃ス馃ス馃ス馃槶馃槶馃槶馃槶馃槶 TOH FAN'S MUJE DAI ZUWA COMMENT & SHARE PLEASE 馃檹馃檹馃檹 ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍馃枈锔? BABY ISHA 馃挒馃挒馃挒 2/28/24, 22:12 - AISHA M.B (Baby isha): Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JYYV16dbYaX1dykLX7EE91 馃摎馃摎馃摎馃摎馃摎馃摎馃摎馃摎 馃鈥嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔? 馃寠馃寠馃寠 馃挮BISSMILLAHI RAHAMANI RAHIM 馃尮 ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煣滒煂? PAGE 3锔忊儯8锔忊儯鈻讹笍3锔忊儯9锔忊儯 WRITTEN & DIRECTED鉁嶏笍 BY BABY ISHA 馃挒馃挒 ----------------------- fucewa amriya tayi tanufi dayan dakin, Kabir jiyayi kamar ya hadiye zuciya ya mutu tsabar bakin ciki, yau karo na farko a rayuwarsa da wata ta Kalli kwayar idonsa tagayamai mgn . Mamaki yashigayi yana mai fadin ni Kabir mace tagayamin mgn kuma Nayi shiru how is that possible. Tsaki taja Tareda fadin zatasan ta tabo kabir wlh. Kwanciya yayi akan gado saiyaji gabadaya gadon mah babu dadin kwanciya, Tsaki yaja yatashi Tareda fucewa daga dakin yanufi, dakin da amirya tashiga. Tura kofan yayi yace toh mai guri yazo mai taburma ya nadi. Koh Kallon inda yake batayi bah saima kara gyara kwanciyanta datayi, Gani tayi banza dashi akan yakara hassala shi yace ke bada ke nake bah koh bakiji bah, zoki fucemin daga daki, Cikeda bakin ciki amirya ta tashi tace wai kai wane irin Dan takura ne, kace nabar maka wancan dakin nabaro Chan nadawo nan kai meyasa kawai burinka ka ga ka batamin rai. Aba Dan Allah wannan shirmen naka ya isheni, nagaji Nabar maka wancan dakin na dawo nan kuma ka Kara biyoni yanzu kuma kanacemin wai in futa, toh wlh bazan futa bah. Kabir yace nikike cewa bazaki futabah, shiru tamai ta koma kan gadon ta kwanta, Shiru yayi yana mai hayyana irin rashin mutuncin dazai yiwa amriya, Chan gefen gadon yanufa, tareda daukan pillow sannan ya kwanta . Jan bargon yayi Tareda rufawa ajikinsa. Ganin ya debe bargon gabadaya yasata, Jan bargon ta dunkuleshi ajikinta, ganinta kwashe bargo yasa shi kara Jan bargo. Aka suka dunga ja, amriya naja shima naja. Daga karshe yasamu ya tureta tafadi akasa, tashi tayi, cikin jin aushi ta janye bargon gabadaya ta hada dashi kabir din, luuuu kabir yatafi sai ajikin amriya, Faduwa sukayi, numfashi kowanne aicinsu na gogan najuna, rass gaban kowannensu yafadi, kabir kamm jin jikinshi yayi wani iri, sosai suke kallon juna bako kifta ido. Kamshi turaren amriya ne kabir yasaka Hatake yaji wani irin sanyi da shauki nashigarsa, a hankali yadunga lumshe ido, sosai kamshin turarenta ya burgesa. Gyaran murya amirya tayi sai a lckn kabir yadawo hayyacinshi Tashi kabir yayi yakoma kan gado sannan yayi aduar bacci ya kwanta, itama amirya aka ta tashi tanufi kan kujerar dake daki sannan ta kwanta akai. Bah shiri baccin barawo yayi hawan gaba da ita. Juyawa kabir yayi yana fuskantar inda take, Kallonta yayi, yaga yadda gashin kanta ya sauko. Murmushi yayi sannan yajuya ya kwanta. Washe gari da sassafe amriya ta tashi inda tadora abinci na breakfast , bayan ta gama ta hajiye akan dining, sannan ta zuba wasu a kuloli Wanda zata kaiwa su DAD dake asibity. Futowa kabir yayi cikin kananun kaya, kayan Ba karamin kyau suka masa bah, kallonshi amirya tayi, cikin ranta tace bah laifi kyakyawa nee amma sai iya shegen jaraba. Harde hannuwanta amriya tayi tace ina kwana, koh Kallon inda take beyiba, ya nufi dining , Zama yayi sannan yabude kulan wani kamshi ne ya daki hancin shi, ya mutse fuska kabir yayi yace menene wannan, amriya tabashi amsa dacewa mee idonka ya ganar maka, Murmushin takaici yayi tareda janyosa ya Kama bakinta ya murda, kara amriya tasaki, saida yaga ta jigata sannan yasaki leben. Kara rinewa lebenta yayi tace mugu kawai, Kallon soya da Kwan data kawo mishi yayi yace wannan Ai shashanci nee , ina kika taba ganin anci abinci mai nauyi da sassafe, Amriya tace bantaba gani bah toh akanka za'a Fara, Kabir yace ni bazan ci wannan Abunba, murmushi amirya tayi tareda daukan kulan tarufeshi tasaka acikin basket tace abu yazo gidan sauki, yunwan CE bakaji dakanajin yunwan da ko tuwo nakawo maka zakaci. Ni yanzu inaso zan kai wa su mami abinci Dan aka inason ka kaini asibity, Kallon bakida hankali kabir yamata yace, Gsk yane wuyanki ya isa yanka, ni zakice nakaiki hospital Dan tsabar kin Raina min hankali, kuma kin rainani. Amriya tace toh in baka kaini bah wazai kaini, Dan Allah kayi sauri kada mu makara, kabir yace bazan jee bah, idan kinso kitashi sama, Hawaye ne yafara ciko mata a ido tace, yanzu ace mami Tana asibity DAD yana asibity ga aunty amarya da gradma, na tabbata tunjiya babu abunda suka saka abaki sbd jimamin mutuwan Ummi, abincin dazasu saka fah aikinsu zan Kai musu, Yanzu Dan Allah ... Bata karasaba taji yace shikenen, shikenen, ya isa banason takura, shirya mutafi. Cikeda farin ciki amirya tace, Ngd, kabir yace karki dauka sbd kince nakaiki zankaiki, zankaiki nee sbd mahaifina dakuma mami suna Chan,. Ya mutse fuska amriya tayi cikin ranta kuwa tace shidai wannan bazai taba chanzawa bah. Tashi yayi Tareda daukan car key, yanufi hanyar waje ganin akan yasata bin bayansa . Daidai suma su nadira na futowa daga part dinsu, gaggaisawa sukayi, inda suma sukadau mota, body guard suka bude gate din gidan suka fuce saura su amriya, Wanda yazage sai jamata aji yakeyi . Mom ce Tafuto daga part dinta idanuwanta sun kada sunyi jajir Duk Sun kumbura tsabar kuka. Ganin aka yasa hankalin kabir tashi da sauri yanufi inda mom take yace, mom what happened, meyafaru kinsan banason na ganki cikin Damuwa please mom kifadamin menene. Share hawayenta mom tayi tace kabir, meyasa mutane suka fiye zalinci, yanzu ace yarinya karama kamar Ummi asamu wani mara imani ya kasheta, Na rokeka kabir tabbas kasaka agano Wanda yayi kisan nan sannan agano Wanda yasace min yarinya Tana kaiwanan ta fashe da kukan muna furci. Rungumeta kabir yayi, yace insha Allah mom zansa agano ko waye yanzu aka yan sanda suna bincike akan case dinsu Ummi nee insha Allah kuma za'ayi nasaran gano kowaye. Murmushin mugunta mom tayi tareda Kallon inda amriya take ta kesta mata ido daya, ran amriya ne yakai kololuwar bacci, cikin baccin rai tace, Dan Allah kazo mutafi kada mubarsu, sunajin yunwa basuci komai bah. Sakin mom kabir yayi yace mom bara muje mudawo zamuje asibity. mom tace toh nima mutafi tare zanje. Cikin fusata amriya tace Aa mukadai zamuje, babu inda zaki bimu. Kabir yace me kike nufi, amirya tace aba kalb yanzu so kake muje ta dunga mana kuka , baka ga yadda fuskanta ya kumbura bah, baikamata muje da ita, bah sbd kada taje ta dunga kuka, itama mami tafara kuka, Kaga gwanda ta zauna a gida zuwanta babu abunda zai tsanana mana, zuwa inda mom take amriya tayi tace, Mom kije ki huta kisha magani ki kwanta sbd baikamata ace kina ganin abunda zai daga miki hankali sbd halinda kike ciki. Kabir yace mom amriya tafadi gsk kije ki huta, zamuje mudawo da gawar a mata sutura akaita gidanta na gsk. Fashewa da kuka mom tayi tace za'a kai Ummi gidanta na gsk shine baza a barni naga gawar yata bah, sbd mee, Cikin jin haushi da kunan rai amriya ta daka mata tsawa, Tareda fadin bayan kinkasheta, wato baki gamsu ta mutu bah shine kikeso kibimu, idan bata mutu bah ki karasata achan tantiriya, azzaluma, mai bushashiyar zuciya. MANAGE PAGE PLS 馃檹 COMMENT & SHARE 馃檹馃檹馃檹 ALKALAMIN鉁嶏笍鉁嶏笍鉁嶏笍 BABY ISHA馃挒馃挒馃挒 2/28/24, 22:12 - AISHA M.B (Baby isha): Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JYYV16dbYaX1dykLX7EE91 馃挮WRITER ASSOCIATION @@@@@@@@@@@馃挮 馃摎馃摎馃摎馃摎馃摎馃摎馃摎馃摎 馃馃馃馃馃馃馃馃 馃寠馃寠馃寠馃寠馃寠馃寠 BISMILLAHI RAHAMANI RAHIM 馃尮馃尮 ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 3锔忊儯9锔忊儯鈻讹笍4锔忊儯0锔忊儯 WRITTEN & DIRECTED 鉁嶏笍 BY BABY ISHA 馃挒馃挒(AISHA M.B) ------------------------ Firgit mom ta tashi daga mafarkin da takeyi, gabanta ne yafadi tace, yakamata Nayi wani abu kada yarinyar nan ta tona Min asiri. Tashi tayi tareda daukan mayafinta tanufi hanyar waje a daddafe Dan dukan da amriya tayi mata bah kadan bane. Futowa tayi harabar gidan, Daidai lckn taga su amriya suna kokarin Shiga mota. Kabir tafada da Dan karfi, juyowa kabir yayi yace, mom ina wuni , mom ta amsa da Lfy son, ina zakuje aka. Kabeer yace wlh zamu kai wa su mami abinci nee, Tom kabeer muje koh nima inason naje natayata jaje, Kabir yace Aa mom kizauna ki huta koh. Mom tace hutun me zan Zaune yi, yata amriya kice masa Dan Allah yabarni naje. Amriya tace mom keda Danki ni ina ruwana, dakin ne fah, kinga kinada Dama kimasa Mgn yaji. Kabir ya harari amriya, sannan yace shikenen mom Tunda kince aka muje, bude mata kofan motan yayi, tashiga, Inda amriya tatsaya tazuba ido koh zai bude mata itama. Ganin bata Shiga motan bah yasa yace ke bazaki shigo bah ne koh mee, kinafah batamin lck, amriya tace toh ni bazaka bude min kofan bah, Binta yayi da kallo yace, Mace daya tilo takk zan iya budewa kofa a duniyar nan, itace mahaifiyata, so idan kinga bazaki iya budewa bah toh, wa kanki, musaimu tafi, Ya mutse fuska amriya tayi ta bude kofan motan tashiga, masu gadi ne suka wangale musu kofa suka fuce. Tunda sukafara tafiya Ba wanda ya kulla Dan uwansa saima sake sake ds kowannensu yakeyi. Direct hospital din suka nufa, ba'afi 20minutes bah suka isa wajan, parking yayi yafuto daga cikin motan sannan yabudewa mom kofa ta futo daga cikin motan. Sanin cewar bazai bude mata kofa bah yasa itama ta futo daga cikin motan, tareda futowa da food flask din, direct cikin reception din suka Shiga. Tarar dasu sukayi a zazzaune kowa yayi tagumi, gaishesu su kabir sukayi, su aunty amarya suka amsa batareda walwalah a fuskokin suba. Amriya tace Yauwa ga abinci na dafa muku, barana siyo Ruwa, Gradma tace munkoshi wlh, Hade rai amriya tayi tace wlh Baku isa bah, sai kunci, murmushi DAD yayi yace Tom shikenen, daukan daya daga cikin flask din amriya tayi tace barana kaiwa mami nata abinci nasan tanajin yunwa. Dad yace mushiga tare, tunjiya rabona naga yar uwata. Tashi sukayi gabadaya sukashiga cikin room dinda mami take. Da sallama sukashiga, inda mami ta amsa kasa kasa. Murmushi amriya tayi tace mami ga abinci nakawo miki, kici kinji, idanuwan mami ne ya cika da hawaye tace Aa amriya nakoshi, kibarni da tarun bakinciki, da kuncin da nake ciki. Amriya tace aba mami, Dan Allah kidaina fadan aka, Allah yarabamu da bakinciki, Allah kada yakawo abunda bazai wuce bah., abunda yafaru yaruga daya yafaru, Allah yaruga daya kaddara cewar Ummi zata mutu batareda kinyi ido hudu da itah bah, ki share hawayenki mami , mu fauwala wa Allah komai, Bai kamata ace kina kuka bah aduar ki take bukata bah kuka bah, Mami tace yanzu shikenen Ummi ta rasu, batareda ansan wanda yakasheta bah, yanzu auta tah ta tafi kenen. Amriya tace aba mami kin manta kinadani, na miki alkawari zan Maye gurbin Ummi acikin zuciyarki, Kuma Allah yatona asirin wanda yayi wannan kisan nan bada dadewa bah, munafukai masu idon jemage, Tafada Tana Kallon mom takeyi fari da ido. Mami tace Dan Allah inason naga gawar yata, DAD yace bazai yuhuba sbd anruga da ankaita gidanta na gsk. Wasu hawayen ne suka Fara zubowa, Mom tace Allah sarki Ummi Allah yajikan ki da rahama, yamiki rahama yasa aljanna firdaus ce makomarki . Gabadaya suka amsa da Amin Maryam wato mami cewar mom sannan tace Dan Allah kici abinci kinji,abunda yafaru yaruga daya faru zaizai Allah ya kiyaye gaba. nadira tace, mami please, taya hankalin mu zai kwanta idan muka ganki a wannan halin. Share hawayenta mami tayi tace shikenen Naji zanci , Yauwa mami naa, yanzu baranaje na siyo ruwa, wanda zaku sha, Khalid yace kibarshi nizanje, Amriya tace Aa kana min bakinciki zanje Aiken mami naa, bakasan nasamu lada koh , murmushi gabadayansu sukayi ,Tana kaiwanan tafuce daga dakin. Murmushi Kabir yayi karo na farko da amriya ta burge shi. Kallon kabir mami tayi tace kabir gsk kayi dacen mata, kariketa hannu bibbiyu, karike matarka kuzauna Lfy, yadda hakkinta bazai aukanka bah itama hakkinka bazai aukan ta bah kaji, wlh sa'ar mata, irin Mace kamar amriya, mai tausayi da amana dakuma taimako daidaiku nee, kaji koh, kabir yace insha Allah mami Ngd, kifara cin abincin kafun takawo ruwan. Barana je nadawo yana kaiwanan yafuce, futan shi keda wuya suka ci karo da abbansu Khalid, gaisheshi kabir yayi, abba su Khalid Ya amsa . Tareda fadin suna ciki kuwa, kabir yabashi amsa da cewar Eh suna ciki, OK tom shikenen Ngd. Kabir yace ya hkr, abba yace wlh Lfy Ngd. Shiga dakin yayi da sallama a Bakinsa, inda su DAD suka amsa gaggaisawa sukayi, inda su DAD suka fuce suka basu guri. Inda ake sayarda ruwa amriya tanufa inda mutanen wajan sai binta suke da kallo. Sallama amriya tayi, inda mutanen wajan suka amsa, Sannan tace abani ruwa na roba, mikamata mai ruwan yayi ta karba, Tana shirin budewa tasha taji Ihuun mutane suna fadin aka mota ,aka mota. Juyawarda zatayi taji anfado mata ajiki, daka tawa amriya tayi ta dago da matar. Daga jikinta bayan amriya matar ta tsaya sannan matar tafara mgn cikin dashashiyar muryanta tace, kada kibari su kama ni Dan Allah nidin bah mahaukaciya bace. Daya daga cikin likitocin yace, ke yarinya ki matsa daga wajan matar nan mahaukaciya cee, tanada cutar mantau .tsintar ta akayi acikin ruwa . Yanzu sacatery za'a kaita shine take guduwa. Kallon idanuwan matar amriya tayi tace Wacece kee, hada idanuwa sukayi da matar Hatake hankalinta yatashi, tarike hannuwan amriya sannan tace kece, kece, tabbass kece. Kokarin cire hannunta amriya tayi tace ni Kuma menayi, matar tace ke zaki kawo karshenta, ke zaki gamadasu, dole ki gama dasu babu inda zalinci ya Dore, dole hasan cewar jaruma ta baiyyana, kada kibarsu, kada kirabudasu, ki yakesu har sai inda karfinki yakare yata. Kada kataba gazawa, yakamata ace asan cewar kin baiyyana, mai kawo karshen zalinci ta zo. Kitashi tsaye, kitada makamai ki yake su, Taruke kafadar amriya tace kada kirabudasu na rokeki, ki kawo karshensu, tabbas zun debo ruwan dafa kansu, ki kashesu karki Kyale kowa. Tana kaiwanan matar tafadi summamiya , daukar matar sukayi suka feceda itah daga asibity. sosai hankalin amriya yatashi ,jikinta yafara karkarwa. Karasowa kabir yayi ganin mutane sun taru aka yasa yaja hannun amriya suka bar wajan. Bangaren su mami kuwa, Shiga ciki abba yayi yace sannu maryam ya jiki, sama sama, mami ta amsa. Ajiyan zuciya abban su Khalid yayi yace, nasan nayimiki babban laifi, na tauye miki hakkinki a matsayinki na matata. Bansan dawane ido zan kalleki bah, tabbas na aikata kuskure kuma nagano kuskurena, Dan Allah na rokeki kiyafemin ki gafartamin, Na miki alkawarin cewa akan bazata sake maimaita kansa bah, Dan jimm mami tayi tace naji nayafe maka, Dan Allah kafuta zan kwanta. Aba maryam kenen haryanzu fushi kike dani, ki taimaka ki yafemin, wlh bada San raina nake aikata, abunda nake yamiki bah, koh kishiyarki mah tuntuni na Dade da sakinta, kawai namiki karyar cewar ta tafi wajan iyayenta Hutu nee. Mami tace toh ni ina ruwana da ita Ai bah akaina take zaune bah. Kowa zamansa yakeyi. Murmushi dad yayi yace, matata kenen, shikenen zan tsuguna Kuma na hada hannayena na rokeki Dan kisan da gsk nake . Kokarin tsugunawa yake, mami tayi Saurin mikewa tace Aa, ka rufamin asiri, sokake Allah yayi fushi dani, na yafe maka, toh idan mah ban yafe maka bah mezanyi, abunda yafaru yaruga daya faru, wlh na yafe maka duniya da lahira kuma. Nice mah yakamata ace na nemi gafarar ka sbd magganganu dana fada maka Mara dadi, Dan Allah ka yafemin. Abba yace aini babu abunda kukamin Kuma baki min laifin komai bah, akasari mah dalilin magganganu da kika fadamin yasa na gano kuskure naa, Dan aka na yafe miki. Murmushi mami tayi tace Alhmd ina mai godiya a gareka, abba yace nine yakamata na gode miki. Jijigata Kabir yashigayi Ganin tafara futa a hayyacinta,yasa yanufi gida da itah batareda yanar dasu DAD bah, direct daki yakaita, Tareda zaunan da ita yace ke meyasa meki, meyafaru, Rike hannunsa tayi wanda zoben tah ke sanye tayi, tareda saita Daidai saitin zuciyarta ta dora, zoben akai, wani irin nutsuwa ne yafara ziyartatta, dauke hannunsa zaiyi ,yaji takara kankame hannun tace, kada kacire hannunta katsaya, tsyawa yayi yana Kallon ikon Allah, rintse idanuwanta tayi sukacigaba da Tsayuwa wajan harta samu nutsuwa. Dagowa tayi tareda sakin hannunshi tace kayi hkr na Rike maka zobe batareda izininka bah, ka yafemin, Kallonta Kabir yayi yace, meyasa wancan matar naga tarike ki, meyasa kike yawan faduwa idan kinga abu ko Kuma idan an watsa miki RUWA. Meyake faruwa dake kifadamin gsk, yau inason kifuto ki gayamin asalin Wacece kee, meyasa Duk wannan, fadamin Wacece kee. Dago idanuwanta tayi wanda hawaye sukara zarya akan fuskanta, tace ni be kowa bace bace mutum irinka. Yes I know, amma inason insan dalilin dayasa kike faduwa just like that, koh ki tsuma, kokuma akasarin aka, waye yayi sanadiyan faruwan akan. Share hawayen dake bin kuncinta tayi tace, KAINE SILA . ........... 馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃寠馃寠馃鈥嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔? COMMENT & SHARE PLS 馃檹馃檹馃檹. ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍馃枈锔? BABY ISHA 馃挒馃挒馃挒(AISHA M.B) 2/28/24, 22:12 - AISHA M.B (Baby isha): Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JYYV16dbYaX1dykLX7EE91 ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 4锔忊儯0锔忊儯鈻讹笍4锔忊儯1锔忊儯 WRITTEN & DIRECTED 鉁嶏笍 BY BABY ISHA 馃挒馃挒馃挒 https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*鉁嶏笍 (J.W.A) Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan 茩asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau茩i.鉁忥笍 ------------------------ Jin furucinta yayi kamar saukar aradu. Juyowa yayi ya da Kallon mamaki ya kalleta, ya ce "Kamar ya kenen? Ban fahimta ba." 'Dan jim Amriya tayi ta ce "Kwarai kuwa, kaine silan komai da yake faruwa da ni." Kabir ya ce "Ni Kuma taya na zama sila? fad'amin ina jinki." ya karashe maganar fuskanshi a had'e. Kallonshi tayi ta ce "Eh kaine, kuma har yau har gobe zan cigaba dafad'in kaine." Kabir ya ce "Nifa ba abunda na tambaye ki kenen bah, tambaya ta itace tayaya ni nazama sila?" Ya fad'a tare da sunkuyar da kansa gefe. "Amriya ta ce, ta yarda na ceci rayuwarka daga teku, wanda shine ta saka haryanzu ka kasance a Raye.." A firgice ya juyo ya kalleta, da sauri ya mike idan ran kabir yakai dubu to ya 'baci ,ya ce "Harke kinkai kimin karya, wato kin samu labarin cewar wata ta ceci rayuwata, Kuma na kamu da sonta, wato saboda kinsan rauni na shine kike son kibi ta salon yaudara ki yaudareni, that can never be possible." 'Dago idanuwanta amriya tayi wanda suka kada sukayi jajir, ta ce "Dan Allah ka yarda dani , wlh ni ce na taimakeka, zobena ne a hannunka wanda ya su'buce ya fad'a hannunka, dan Allah ka bani zoben na koma duniyata, inba haka bah mutuwa zanyi na rokeka." "Ya isa, wannan magganganu naki sun isheni haka, bana son na karajin komai daga bakin kii, sbd kin rainamin hankali shine zakice wai kece, toh duk wanda ya turo ki wajena domin ki zo ki yaudareni toh ki koma wajansa kice inji ni na ce hakan bazata taba faruwa bah impossible." "Dan Allah ka saurareni, ka saurari abunda zancemaka, a halin yanzu ma rayuwarka dana Hosanna tana cikin hatsari, dan Allah kabani zobena domin na ceci wannan ahalin." Kabir ya ce "A matsayinki nawa kenen? Ke wace? da zaki iya hana abunda zai faru, Kuma insha Allah babu wani abu dazai samu family nan, insha Allah duk wanda yake da mugun nufi akan wannan ahalin Allah ka mayar masa da niyarsa. wanda ba shine alkhairi bah agaremu. Ke a matsayinki nawa zaki ce zaki taimake mu?" Amriya ta ce," A matsayina na ALJANAR RUWA." Kallonta ya yi da sauritare da yi mata Kallon up and down, ya saki dariya saida yayi mai isarsa sannan yace "Ke ALJANAR RUWA, wow, Kuma kinaso na yarda dake." "Hmmm toh bara kiji wlh, kada mah ki fara fad'an haka sbd nidin nan babu abunda nafi tsana a duniyar nan sama da amin magana aljanar ruwa, banaso, dan haka maza kafucemin daga d'aki." Tashi Amriya tayi tana shirin nufan inda yake, dakatarda ita yayi da fa蓷in "Kada ki kuskure wallahi, maza leave my room or else, I will show you my true colour.." "Me yasa ba zaka yarda dani bane?" Ta k'arashe magana tare da fashewa da kuka. Jin ana bubbuga k'ofa yasa tayi Saurin share hawayenta, tareda nufa hanyar d'akin, ta murda handle din k'ofa, tare da bud'ewa, fatima ce tsaye hannunta rike da flask ta ce "Gashi inji Mom ta ce na kawo muku, na rana ne, Kuma na sanar miki cewar su Mami sun koma Lagos." "Toh" Amriya ta ce, Kallonta fatima tayi tace, "Amriya lafiya kuwa naga kamar kinyi kuka meyafaru?" Kabir dake cikin d'aki ya tashi tare da nufa hanyar waje inda ya bangaje amriya ya wuce. 'Daga ta fatima ta yi ta ce, "Sannu Amriya, menene aka yake faruwa ki fad'amin, yau Kuma wane laifi kika masa?" fashewa Amriya ta yi da matsancin kuka ta ce "Allah sarki babu komi wlh." Fatima ta ce "Toh amma me yasa kuke samun sa'bani kinga wlh Tunda su Docyor Amina da Aunty Amarya suka zo suka yi mana nasiha tun lckn nakeyi wa yaya Khalid biyayya. Kuma yanzu na koyawa kaina sonsa." "Toh yanzu damai zamuji ga mutuwar Ummi, ga batar Salma da haryanzu jami'ai nemanta suke amma ace mutum bazai fauwala Allah komai bah? Ki k'ok'arta ki Rike mijinki hannu bibbiyu." Kallonta Amriya ta yi tace "Tom insha Allah zan k'ok'arta, fatima dan Allah kinada abun rubutu.?" Fatima ta ce "Eh ina dashi me zakiyi?"Amriya ta ce, "Abu zan rubuta ne, ki aramun." Kallon kan table Fatima tayi ta ce "Yauwa ga wani bairo nan mah kinga saiki rubuta duk abunda kikeso." Wajan table din Fatima ta nufa tare da d'aukan bairo din ta mikawa Amriya, kar蓳a aAmirya tayi tare da yi mata godiya. Daga bisani fatima ta fuce daga d'akin. Hajiye flask din abincin Amriya tayi, tareda goge Hawayen dake shirin zubo mata akan kuncinta. Daki ta shige koh takan abincin bata bi bah, ta d'auki littafi, tafara rubutu. Sai wajan karfe Tara 9:0 clock na dare Kabir ya shigo, tarar da ita yayi a Zaune tayi tagumi, tana ganin shi ta mike tare da fad'in "Sannu da zuwa, abinci ka yana kan dining." Koh takanta baibi bah, yanufi toilet tare da yin wanka ya futo yafara shafamai inda suman jikinshi suka kwanta sukayi luff gwanin sha'awa . Bayan yagama shafa mai ya mike tsaye tareda nufa kan gado zai kwanta. Da sauri tace masa baka ci abinci bah fah, dan Allah kaci abinci kafun ka kwanta na safe mah baka ci bah yanzu bazaka ci bah." Kallon ta yayi ya ce, "Ina ruwanki cikin ki konawa? me yasa wai ke kinfiye nacin jaraba, wannan mata aka auramin koh annoba?" Banza kawai, kinga ki futo kifad'a idan saki kike bukata toh ko yanzu zan dambara miki shi, so please don't disturb my life. Ni zuwanki gidanan mah ba abunda yayi sai jawowa mutum mafisa da bala'i , banza kawai mai farar kafa." Kukane yaci karfin Amriya, hawaye mai zafi suka fara bin kuncinta, ta ce n"Ni 蓷in, ni ce mai farar kafa, nice masifa koh, Allah sarki, 蓷an Adam butulu ne." Bayan gwagwar maya da wahalar da nake sha a sanadiyan kawai domin na tseratar da rayuwarku, shine zaka cedani mai farar kafa, wannan wace iriyar rayuwa ce?" Dafa kanta ta yi wanda yake mugun saramata ta ce, "Tabbas na aikata kuskure, meyasa ban tsaya acikin ruwa bah ankashe ni? Meya futo dani ya Allah me yasa na ceci wannnan bawan Allah naka, meyasa banyi zamana bah?" Da nasan zan kasance a raye ne dan kawai naga wannan bakar ranar, da nasani na tsaya an kasheni." Kallonsa tayi tace "Ko dan ina zamane a gidanku yasa kake min irin wannan rashin mutuncin? kodan an aura min kai ba tareda nak'i bah, koh sbd Banida kowa nid'in marainiya ce yasa ka ke aibata ni kake zagina da zalunta tah yadda kakeso." Sosai jikin kabir yayi sanyi inda yaji tausayinta yayi mugun kamashi, tashi yayi yanufi inda take a zaune yace "Kiyi ha茩uri, kinji nasan na aikata kuskure Kuma hakan bazata sake maimaita kanta bah." Rungumeta yayi a jikinshi, inda itama ta rungumeshi, kallonta Kabir yayi yace yanzu kin yafemin, girgiza masa kai tayi tace "Eh, amma inason ka yarda da... " Shiiiiii yayi mata nuni da yatsanta. "please dan Allah kada kayi min zance d'azu abar maganan. Muje mu kwanta kohh, Yauwa kintuna min zamuje muyi alwala muyi sallah, yau ina son na sauke hakkin ki dake kaina. Koda yake mah ni na riga da nayi alwala sbd aka kije kiyi alwala." Rasss gaban Amriya yafad'i, hanjjin cikinta suka kad'a, ta ce, Kamar ya?" Kesta mata ido daya yayi yace aikin gane abunda nake nufi ko saina futo na baiyyana kije dan Allah." Mikewa Amriya tayi inda gabanta bai daina bugawa bah, shiga cikin toilet tayi, tace "Nashiga uku yanzu ya zanyi, so yake muyi mu amala na ma'aurata." "Taya hakan zai yiwu a matsayina na ALJANAR RUWA, shikuma BIL adama, wannan bazaiyuba, dole ne nasan yadda zanyi na kawar masa da hankali." Tap din ta kunna Tareda Dauro alwala, Tana gamawa Tafuto waje, Jikinta sanye da towel. Kallonsa tayi taga ya sauya shiga, cikin jallabiya yana kan sallaya yana lazumi, saka kaya tayi tareda daukan hijabinta, tace "Nagama ma." Tashi Kabir yayi inda, ya tada musu sallah, bayan sun idar da sallah, yayi musu addu'a, inda ya Rike goshinta yamusu aduan saduwa da iyayi. Shaketa tayi jikin bango, Hatake matar tafadi, inda Mom taja gashin kanta, Kara matar ta saki, yana mai fadin "Ki rabu dani, muguwa, mara imani, Me kikeso namiki, kin rabani da farinciki na, kin raba ni da d'ana, kusan shekaru 37. Kin azabtar dani son ranki kin kulle ni a wannan dakin wajan shekara da shekaru. toh meya ra ge, kawai ki kasheni na huta.." Dariya Mom ta kwashe da shi tace "Ke a tunaninki, narabaki da d'anki ne sbd kawai ina sonsa, toh barakiji, babu abunda nafi tsana a duniyar nan sama dashi, kuma saina ga bayansa tukunan hankalina zai kwanta ,Kuma keda barin d'akin nan har abada." "Wallahi Allah yafi karfinki, insha Allah d'ana bazai mutu ta hannunki bah, wlh saidai shi yayi ajalinki, uuma ki sani matar d'ana tafi karfinki, kedin kinayi duk abunan ne kawai sbd abun duniya da ya rufe miki ido." Itakuma haryanzu tana zaune ne a gidanan domin ta taimaka mana, kuma ita zata futo dani daga wannan bakin dakin dakika ajiyeni." Mikewa mom tayi tace, "Tom shikenen basai in tana raye bah tukun zata taimkeki." fucewa mom tayi, tabar matar a tsaye. Tsugunawa matar tayi tareda fashewa da kuka, tace "Allah ka kawomin agaji. Kasa wannan matar Ta gane gsk, kasaka ta gane hanya mai kyau.." Washe gari da sassafe Amriya tanufi part dinsu DAD domin ta je ta gaishesu kamar yadda aka saba. Tana cikin tafiya tafarajin kukan mutum, Juyawa tayi bataga kowabah, idanuwanta ne suka sauka akan k'ofan daki, Amriya tace "Wai Wacece wannan matar dake cikin wannan d'akin, kitchen tashiga tareda ebo abinci acikin plate, dakuma RUWA, tanufi dakin dashi. Bud'e d'akin tayi yauma kamar, kwanaki dakin duhu nee, kuna futula tayi, ganin matan amriya tayi ta chunkushe waje daya. Hajiye mata abinci Amriya tayi tace "Ga abinci kici nasan dacewa kinajin yunwa." Mika mata abincin Amriya tayi, barar da abinci matar tayi tace, "Bana bukata, ina bukatar yarona, dana kawai nake bukata." Fashewa matar tayi da kuka tace "Inason naga dana koda Kallon karshene kafun na mutu." Amirya tace Waye d'anki, fad'amin nikuma namiki alkawarin cewar zankawo miki shi ." Matar tabawa amriya amsa da cewar mijinki Kabir shine d'ana na cikina." Rass gaban Amriya ya bada, Amriya ta ce "Kenen Mom bah itace Mahaifiyar Kalb bah? hakan yana nufin cewa kece fatima wacce aunty amarya tafadamin cewa kinrasa d'anki daga bisani kika rasu?" Matar tace, "茩warai kuwa ina raye ban mutuba, wannan azzalumar matan ita tadunga azabtar dani bah kakkautawa, ki taimaka kiceci rayuwar dana." Amriya tace, "Tabbas yau 蓷innan, zan tona mata asiri kowa saiyasan abunda ta shuka." Tashi Amriya tayi tare da fucewa daga 蓷akin tanufi dakin Mom , tarar da mom tayi a Zaune tana shan lemon kwalba, Kallonta Amriya tayi tace "Tabbas kin tabbatar min da cewa ke din makura ce a fannin zalinci.." "Dama bake kika haifi Kalb bah, menene wannan ahalin suka aikata miki da har suka cancanci irin wannan mummunan sakayyar." "Kin kashe Ummi wacce bataji bah, bata ganiba, kin batarda Salma wacce take ya ta cikinki, Ba iyasuba kinkashe mutane da Dama wanda bazasu irgu bah." "Me yasa toh ki dakata aka, ya isa, yau zan tona miki asiri kowa yasani agidannan."murmushi mom tayi tace, "Nizaki tonawa asiri? to na fiki hatsabibanci, kafun ke kitona min asiri nizan fara tona naki." 'Daukan wukan dake kan table mom tayi ta yanki Jikinta dashi, tareda fasawa kanta kwalba, inda ta jefawa amriya wukan." Fa蓷uwa mom tayi kasa tareda fasa ihuu wanda yan gidan sukayo hanyar dakin. Duk abunda Mom keyi Duk a idon Salma, amma babu halin futowa tafada sbd tana a kulle ne. Bude kofa Kabir yayi, inda su nadira mah suka Iso gurin, Mamakine yakama kowannensu Ganin wuka a hannun amriya, ga mom rai a hannun Allah. Direct wajan Mom kabir yanufa a firgice yace Mom meyafaru, Mom tace" Zata kasheni, ku taimakeni, kada kubari takasheni.. " Kallon Amirya Kabir yayi, gaban Amriya ne ya fadi ganin idanuwansa sun kada sunyi jajir, tunda take bata taba ganin ranshi ya 'baci bah sai yau. Hatake yaji wani tsanan Amriya takara karuwa acikin zuciyarshi. Tashi yayi tareda shake mata wuya yace , "Menene mahaifiyata ta miki kikeson kikashe ta dama ashe mashekiya aka auramin bansanibah?" Kakari Amriya tafari , sakinta Kabir yayii , inda Amriya ta fara tari, idanuwanta suka ciciko da hawaye tace "Wallahi karya takemin sharri tayimin so take ace ni mashekiya ce." Mom tace, "Kabir wlh bah karya nayi mata bah, Kuma abunda baka sanibah shine itace ta kashe Ummi sannan ta batar da Ummi sbd bataso na tona mata asiri yasata kokarin kasheni." Zaro idanuwa gaba d'ayaba suka yi. 馃ス馃槶馃槶馃槶馃槶馃槶馃槶 Allah sarki amriya baiwar Allah koya zata kaya a nan gaba, mujedai zuwa. daga taku baby isha wato Aisha m.B. COMMENT & SHARE PLS 馃檹馃檹馃檹 ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍馃枈锔? BABY ISHA 馃挒馃挒馃挒(AISHA M.B) 2/28/24, 22:12 - AISHA M.B (Baby isha): Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JYYV16dbYaX1dykLX7EE91 ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 4锔忊儯2锔忊儯鈻讹笍4锔忊儯3锔忊儯 WRITTEN & DIRECTED 鉁嶏笍 BY BABY ISHA 馃挒馃挒馃挒 (AISHA M.B) https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*鉁嶏笍 (J.W.A) Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan 茩asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau茩i.鉁忥笍 ------------------------ Tass Amirya taji saukan mari a fuskanta, Dafe kuncinta tayi wanda ke mata zugi da radadi, Kallon kabir tayi ta ce "Meyasa zaka mare ni? Saboda kawai na tsaya akan gaskiya, na tsaya, tsayin daka, domin cetan wannan Ahalin." Shiruuuu, Nadira tafada da karfi, tareda fadin, "Banyi tsanmmanin aka daga gareki bah Amriya, tabbas kin cutar damu, wane laifi muka Aikata miki? Shin mun taba cutar dake ne tun sanda kike Zaune a gidan nan, koh kuma mun taba tauye miki hakkinki, menene bamu miki bah, duda cewar bamusan ke Wacece bah, aka muka dauke ki kamar yar uwar mu, muka had'a kai muka zauna tare, amma kirasa da abunda zaki saka mana sai tsiya" Kabir yace Toh a yau bah gobe bah zaki bar wannan gidan. Dakatar dashi Aunty Amarya Tayi, tace Bai kamata ace kun yanke hukunci ba tareda, kunyi bincike bah, ku yanzu a Sanin ku da Amriya" ta taba yinkurin cutarda daya daga cikin wannan Ahalin? Dan Allah ku dunga bincike kafun yanke hukunci. Share hawayen da ke shirin zubo mata tayi, tace naji na Amince cewar zantafi, amma Kuma dole a yau bah gobe bah, zan tona asirin wannan makirar" matar, Kallon Kabir Amriya tayi tace, wannan matar da kake Kira mahaifiya, kake bauta mata bah dare bah rana, toh itadin bah mahaifiyar kah bace bah, itadin basaja kawai takeyi, tana nuna cewar ita ta haifeka. Fashewa" Mom tayi da kuka" tace, yau ni ake karya tawa agaban yayana, da mijina, Allah saiya saka min, Tunda ni na Haifi abuna bah wani bah. Nuna mata hanyar futa yayi yace, futa daga nan, banason na kara sake hada ido dake, na tsaneki, tsana mafi muni, bantaba tsanan wata Mace a duniyar nan sama dake. Ka mata Ai ace nasa aka ma min ke, Jami'ai su tafidake, amma bazan yi Akan bah saboda ni nasan darajar Mace, Dan aka fucemin daga gida, Amriya tace Dan Allah ku saurareni, zanyi maka bayani, wannan bah itace mahaifiyar kah bah, mom itace ta kashe Ummi, takuma batarda Salma. Rike hannunta yayi yanufi hanyar waje da itah, kokarin kwace kanta takeyi, amma Ya cutura, Tsakiyan parlour ya nufa Tareda jefata akasa, faduwa Amriya tayi, inda kafanta ya gurde, wani azzababben" Kara tasaki, Maza kifuta daga gidanan, yafada tareda, jefa mata pillow" a fuska. Yana mai fadin' wai waye ya turoki? Me kike bukata daga wannan family? Shin kudine koh, Dukiya, kokuma" turoki akayi ki kashe wannan Ahalin. Tukunan mah Wacece? Mikewa Amriya tayi daga kasan da take, ta Kalli Kabir" tace, nidin ALJANAR RUWA CE, daga teku na futo, Kuma nazo gidanan ne badan komai bah, Dan na karbi zobena da ta subuce tafada hannunka, na ceci rayuwarka batareda nasan ko waye kai bah, Bantaba tunanin da abunda zaka sakamin ba kenen, Rike kanshi Kabir yayi yace ALJANAR RUWA, Aljanar ruwa, kin isheni da wannan zance naki, kina tunanin, ni Kabir zan yarda da zancenki cewar ke ALJANAR RUWA CE. Toh ki tsaya kiji ni da kyau, wlh babu abunda nafi tsana da kyama a duniyar nan samada ALJANAR RUWA, su suka hallakar da kakana, bazan taba manta da wannan mumunan ranar bah, dalilin aka yasa, naci alwashin cewa dole saina zama mai company kifi, don kawai nasamu aka mamun wadanda suka kashe kakana, Hmmm babu Wanda yasan asalin labarin, Dan aka, maza kifuta daga gidanan, Kokuma nasa a kulle min kee a magarkama. Hada hannuwanta waje guda, Amriya tayi tace, "Naji basai ka yarda dani bah, amma Dan Allah ku yarda da maganata, da macuciya kuke rayuwa, wannan matar muguwa Ce, ita takashe Ummi, Dan Allah ku yarda dani. Gaskiya nake fada muku, ku taimaka ku ceci baiwar Allah dake dakin ......" Bata karasaba, taji Khalid yana Fadin tunda yace "kije, kitafi mana." Mom dake bayansu tasaki murmushin mugunta, Tareda daukan ruwan dake cikin Glass Cup na kan dining table, ta watsa ma Amriya Ajiki. Gurnani Amriya tafarayi, inda fatarta yafara sabulewa, faduwa kasa tayi, tana birgima, sosai tsoro da fargaba yakama ko wannensu, A hankali, sufarta yafara chanzawa, har sufarta na ALJANAR RUWA ya bayyana. Zaro ido gabadayansu, sukayi, kara su Khalid suka saki, inda gradma tafadi a wajan sumammiya. Dafe kansa Kabir yayi wanda yakeji kamar, Hana buga masa guduma. Sadiq da Khalid da sauran yan dakin suka jaa da baya, banda Kabir dayayi zololo, yana Kallon tah. Juyo da jelanta, na Aljanar ruwa tayi tace, "kwarai nidin ALJANAR RUWA CE, nafada maku cewar, nidin ALJANAR RUWA CE, amma kuka karyatani, toh yau na bayyana kaina" Dama nace Duk ranar da akasan ni ALJANAR RUWA CE, toh zamana a gidan nan yakare. "A yaud'inan zan koma duniyata, banki bah kona mutu konayi rai." Zan tafi, bazan sake dawowa bah, Hawaye ne, yafara bin kuncinta, share hawayenta tayi, da bayan hannunta, tacigaba da fadin, kiyafemin, Nayi muku karyar cewar, na manta abunda yafaru, kudin mutanen kwarai nee kun zauna dani, batareda kunsan asalin Wacece ni bah, Kuma yau zaku rabudani, Dan kunsan asalin Wacece nii, ina godiya da irin kulawa da soyayya da kuka nuna min, Allah yasaka muku da mafifi cin alkhairy. Ni zantafi, zan koma inda nafuto, amma Kuma taya akan zata yiwu kenen batareda zobena bah, saidai na zauna, a duniyar ku, har sai sanda aka gindaya min cewar zan mutu, idan ban koma duniyata bah. Kallon kabir tayi tace, nagode da irin wannan sakayyar. Kuma zaka dawo neman gafarata a gareka. Tana kaiwanan, halittar ta yadawo na mutane. Tashi tayi tanufi hanyar waje. Dakata, taji Kabir yafada, juyowa tayi tace, meyafaru, Kabir yace kin manta baki karbi takardar sakin ki bah, kije na sakeki, saki daya. Murmushi wanda yafi kuka ciwo Amriya tayi, tace, nagode sosai. Tana kaiwanan ta fuce daga gidan. Sosai tausayin Amriya yakama su Aunty Amarya. Direct wajan gradma da mom suka nufa Tareda .watsawa gradma RUWA, Hatake gradma ta farfado daga suman datayi, ririke kabir Tayi tace waiyyo, ku taimakeni, kabir yace aita ruga data yi tafiyarta, Rike mom DAD yayi yanufi dakin shi da itah, domin yayi mata maganin ciwon dake kanta. Tafiya Amriya keyi tana kuka, batareda tasan ko ina bah na layin, Wani bishiya ta hango, akan yasa ta nufi inda bishiyar take tareda, zama a karkashin bishiyar, Zama tayi, ta chunkushe waje guda, tana kuka, sheshekar kukan tane ya tashi wata mahaukaciya, dake kwance a wajan, Tashi mahaukaciyar nan tayi, tanufi inda take, Mahaukaciyar ta ce, "Kai wanene wannan, me yasa kike kuka." Tausayin Amriya ne yakama wannan, mahaukaciyar, daga Amriya mahaukaciyar tayi, hada ido sukayi da mahaukaciyar, da sauri mahaukaciyar taja da baya. Tana fadin kece, kece, "Tabbas kece, Kallonta Amriya tayi, tabbas ta gane wannan matar, itace na jiya wanda ta gani a asibity." Cikeda tausayawa, Amriya tace, "Kedin Wacece, waye ya mayarda ke aka, menene kika aikata, ke dama asali mahaukaciya ce?" Tsugunawa mahaukaciyar tayi, tareda fashewa da kuka, tace, "Dama ni mahaukaciya ce, bansaniba, Dama hauka nakeyi, shikenen Ashe Dama ni mahaukaciya ce, Dama Banida lafiya." Rike hannunwanta, Amriya tayi tace, ki nutsu, kada kidamu zaki, zaki samu lafiya da yardar Allah. "Zan warkar dake, zaki daina hauka, Kuma Duk wanda, tayi miki aka saita dandani kudarta." Rike hannun matan Amirya tayi gamm, Tare da rintse idanuwanta, Hatake aka Fara wani iska, Tareda guguwa, wanda ya gauraye gabadaya ilahirin, wajan. . MANAGE PAGE PLS 馃檹馃檹 COMMENT & SHARE 馃檹 ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍馃枈锔? AISHA M.B (Baby isha) 2/28/24, 22:12 - AISHA M.B (Baby isha): https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v JAJIRTATTAU WRITER'S ASSOCIATION 馃枈锔? (J.A.W) Rubutu baiwa ce daga Allah,jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan kasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauk'i鉁忥笍 ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 4锔忊儯3锔忊儯鈻讹笍4锔忊儯4锔忊儯. WRITTEN & DIRECTED 馃枈锔? BY BABY ISHA馃挒馃挒 (AISHA M.B) ----------------------- Jikin mahaukaciyar ne ya fara karkar wa, ta fara shure shure da kafafunta, lokaci daya matar ta kwallah kara wanda ya gauraye dajin. Daga bisani Kuma tayi Tsit alamun ta tsuma. Kallon ta Amriya tayi, cike da tausaya wa, tace insha Allah zaki samu lafiya, babu wanda zai Kara Kiran ki mahaukaciya, Tana gama fadin aka ta Mike tsaye Tareda jin ginar da matar a jikin bishiya, daga bisani Kuma tayi tafiyar ta. Saida dare yayi sosai matar ta farka daga baccin da takeyi, Kallon Jikinta tayi, taga gany'an yak'i da datti a jikin tah. Salati tasa ka tana mai fadin, meya ke faruwa dani, menene wannan Kuma? Taya akayi nazo wajan nan. Tambayar data Shiga yi wa kanta kenen. Rike kanta tayi domin ta tuna sanadi yar tah fada wa cikin wannan yana yin, amma akan ya cutura. Ba yadda ta iya, aka tafara ciccire dattin dake jikin ta. Kallon ko ina na jejin tayi, tace yanzu ta ina ne zan gane hanyar gida, haske ta hango daga Chan nesa, akan yasa ta karasa wajan domin ta nemi taimako". Zuwan ta keda wuya" ta tarar da Amriya a Zaune a wajan tayi tagumi. Kallon ta matar tayi cikin far gaba da tsoro tace! Sannu baiwar Allah. Dagowa Amriya tayi ta dora idanuwan ta akan matan. Ganin aka yasa Amriya Mike wa, tace laa kinsamu lafiya, yanzu zaki iya fada min wanda yayi miki wannan aika- aikan Cikin rashin fahimta doct khadija tace! Kamar ya kenen, Dama kin San ni ne, Amriya tace, Eh nice na warkar dake daga ciwon hauka da kike, inaso ki fada min Wanda yayi miki aka. Dafe kanta doct khadija tayi, sai a lokacin ta fara, tuna abunda ya wakana a baya. Kallon Amriya tayi tace, Wata azzaluma,Mara imani, wacce babu tsoron Allah koh ka d'an a zuciyar tah,Dan zuciyar tah a bushe take. Koh d'igon imani batadashi Kallon ta Amriya tayi tace, koma Wacece wan nan baza ta taba kai mom rashin imani bah. Doct khadija tace,wacece ke, meya kawo ki cikin jejin nan tsakar daren nan , Amriya tace wacce tayi sanadi yar ki fada wa wannan halin da kike ciki, toh nima itace ta kawo ni jejin nan, tayi amfani da makircin ta wajan kora ta daga gidan. Na tabbata matar nan saita gasa musu haya a hannu,saboda bana nan, Kuma tasa ka sun koreni, Tana nuna musu soyayya a fili, ba tareda sun San cewar azzaluma ce bah. Doct khadija tace kina nufin Karima devilish mother, Amriya ta bata amsa da fadin kwarai kwarai ita, Doct khadija tace kenen ke wace a wajan su. Kallon doct khadija Amriya tayi tace, nidin matar wanda take karyar cewar danta ne, Doct khadija tace kenen kema kin san bah ita ta Haifi Kabir bah? Amriya ta bata amsa da cewar kwarai na sani. Share hawayen da ke kokarin zubawa Amriya tayi, sannan tace kuma na daukar wa kaina alkawari cewa nida Kara dora kafana a wannan gidan har abada. Koda kuwa akan zaiyi silan ruguje war rayuwa ta, Dama lokaci kalilan ne ya rage mun a raye, kasan cewa ta Kuma ALJANAR RUWA, akan bazai sa na kara taimakon wannan ahalin bah. Ajiyan zuciya doct khadija tayi tace, tabbas Dan Adam butulu ne, amma kada dalilin aka yasa ki k'i karasa ladar ki na taimakon wannan ahalin, da nice na samu damar da kika samu a wan nan gidan toh da tunan na tona asirin Karima, na bayyana gaskiyar da ke boye wajan shekara da shekaru. Amma ina akan bazai yuhu bah saboda, taruga ta hura musu wutan tsana ta a zuciyoyin su. Dan Allah inaso ki koma gidan, ki karasa aikin ki, ke kika dace ace kin kammala wannan aikin bah wani bah, saboda kema ta sha feki. Kwance yake akan makeken gadon sa, yana juyi.gabadaya ya kasa samun nutsuwan sa, tashi yayi, yafara Kai kawo a cikin dakin. Zama yayi sannan ya dafa kansa yace, menene yake faruwa da ni ne, Meyasa na kasa samun nutsuwa tunda na Kori yarinyar nan. Kardai ta yimin asiri, back to sender, yafada yana shafa kansa. Daukan wayar sa yayi, ya fara Kallon videos na shiek tijjani, aka ya ci gaba da kalla har aka zo kan wani video. Playing yayi, yafara kalla, su Ummi ne da nadira wajan upstairs, suna cewa nadira taje, zata yi nasara, shikuma a lokacin sadiq ya kunno kai, Tana shirin fada wa kan kabir, tafada jikin Sadiq. Dariya yasaki, yana mai fadin wai Dama aka nadira ta ke sona ban sani bah, Gashi Allah yaba ta, mafi alkhairy agare ta. Next video ya kunna Tareda Kara volume, Amriya ce Zaune tana kuka inda su nadira sai rarrashin ta suke, Amriya tace Dan Allah inason zanje na basa hakuri, kalisat tace ke haka zalunta Kuma kece da Bada hakuri, Amriya tace kawai inason zan Bashi hakuri, dalili na mom ta wanka masa mari, da wane ido kike so ya kalle ni, wlh bana son naga abunda zai bata masa rai. Ta karasa maganar Tareda fashe wa da kuka. Sosai yaji tausayin ta ya kama sa, shafa fuskan ta yayi,ta wayan yace, Allah sarki tabbas na sani cewa koda yaushe cikin kun Tata miki nake, Baki taba roka ta wata alfarma na cika miki bah, tabbas nidin mugu ne Kuma mara imani, tabbas Nayi dana sani, kiyi hakuri ki yafe min. Murmushi Aunty Amarya ta saki, babu Kalman da take furta wa sai Alhmadulillah, Alhmadulillah, abunda take ta Nana tawa kenen. Share hawayenta Aunty Amarya tayi, san nan ta fara Kwan kwasa kofan dakin. Saurin hajiye wajan yayi, yace, yes who's that at this late time. Aunty Amarya tace nice Kabir, Kabir yace come in, Shiga ciki Aunty Amarya tayi, tare da samun guri, a gefen gado ta zauna. Cikin rashin fahimta Amriya tace taya ta shafe ni, menene hadi na dasu, nima zobe na ne ya kai ni gidan, amma da babu abunda zaisa na futo duniyar mutane .asali mah ni na tsani Bil Adama saboda ya wanci su, basuda imani. Dan aka babu abunda zai kara hada ni da wannan gidan, tunda na barta toh na barta kenen. Zobe na Kuma sai dai na mutu, amma nida gidan nan Ar abada. Doct khadija tace, kada ki ce aka Amriya na sanki fiye da tunanin ki, a tunanin ki yau na fara Ganin ki, Aa na sanki shekara da shekaru. Dan aka dole ki koma cikin wannan ahalin, saboda a nan zaki San asalin Wacece ke, menene sanadin fada warki wannan halin, taya ya kika zama wata jinsi da ban bana mutane bah, toh Duka tambayar ki, amsar ta itace wannan ahalin, sune zazu baki amsar tambayo yin ki. Mikewa Amriya tayi a fusace tace, ni na ce inason Sanin wani abu game da rayuwa ta ne, bana bukata, domin ko na sani koh ban sani bah, lokaci kalilan ne ya rage min a duniya. Kuma nidin ALJANAR RUWA CE, bah mutum bah, wato so kike na koma wannan ahalin da suka watsa min kasa a ido, akan baza ta taba faruwa bah, Dan aka idan zaki yi wani zance kiyi amma banda, koma wa tah cikin wannan ahalin. Dan jimmm doct khadija tayi tace, nima a lokacin da, babu abunda ban fada bah, nace bazan kara koma wa wannan ahalin bah, amma nice yanzu nake rabar su, domin na ceto rayu kansu dake cikin hatsari. Amirya tace wannan Kuma su ta shafa bani bah, tsakanin su ne wannan, su suka San laifin da suka yi har wannan matar take neman rayu kansu ruwa a jallo. Doct khadija tace, ni kuma idan kika min wannan al farman, kika koma gidan, toh na miki alkawarin cewar, Zan nuna miki mahaifiyar ki, juyowa Amriya tayi da sauri, tace kin San mahaifiya ta ne, nifa mahaiya ta! ta mutu, Kuma ita din ALJANAR RUWA CE bah BIL adama bah, Murmushi doct khadija tayi tace, kwata kwata, mahaifiyar ki bata mutu bah, Kuma ita din bah ALJANAR RUWA bace, mutun ce kamar kowa. Amriya tace kenen mahaiya ta, bah ALJANAR RUWA na ce, BIL adama ce, Kuma tana raye . Toh Meyasa zata tafi ta barni wajan shekara da shekaru. Meyasa ta wulakan tar dani, bata ko ne mana, akan yana nufin kenen bata damu dani bah? Kokuwa akan yana nufin bata sona. Doct khadija tace kada kiyi wa mahaifiyar ki gurguwar fahimta, asalima ita bata San kina raye bah, Kuma babu ranar da zata tashi ta fadi bata yi kuka akan ki bah. Dan aka idan kika cika min alkawari wajan tona asirin Karima, toh tabbas zan kaiki wajan tah. Share hawayen ta Amriya tayi tace, shikenen zan tafi, zan koma gidan badan komai bah Dan na cika miki muradin ki, amma daba Dan aka bah, da bazan Kara zuwa gidan bah. Yauwa doct khadija tace, sa'anan ta ce shikenen yata Allah yadawo dake lafiya, Mi kewa Amriya tayi, lokaci daya jiri ya di beta , da sauri doct khadija ta rike ta, Tareda zaunar da ita tace, meya faru, Amriya tace wallahi ban sani bah ,tun dazu nake jin zuciya ta na tashi. Kallon idanuwan Amriya doct khadija tayi tareda Kallon tafun hannunta, tace shin kin keda mijin ki, kun taba yin mu amala ta aure. Cikin jin kunya, Amriya ta rufe fuskan ta da tafi hannun ta, tace, Eh sau daya ne. Doct khadija tace kina cikin kunci, ga abun farin ciki ya riske ki, toh na taya ki murna kinada juna biyu, Zaro ido Amriya tayi gaban ta yayi mummunan faduwa, tace juna biyu fa kika ce, nidin Kuma, Kallon ta doct khadija tayi tace, me ya faru, kamata ai ace kina farin ciki, da irin wannan abun. Amriya tace, bawai bana farin ciki bah, tunanina daya ne shine nasan Kalb bazai taba son Dan da zai futo daga kar kashi na bah. Saboda nidin ALJANAR RUWA CE, Kuma babu abunda yafi tsana a duniyar nan sama Da jinsi na wato na Aljanar ruwa. Kuma ni ina matukar sonsa. Yanzu Gashi lokaci da ya rage min a duniya kalilan ne. Doct khadija tace kada Ki taba sare wa akan abunda kike so ,dole da jajurce warki da Kuma adua, shine zaisa ki cimma burin ki wanda yake kyakyawa. Bai ka mata ace ki shiga gidan cikin bakin ciki bah, ka mata ai ace kishiga cikin farin ciki da annashuwa, Yanzu ki kwantar da hankalin ki, kije gidan cikin karfin gwiwa, Kuma ki fada masa cewar ki nada juna biyu, Nasan tabbas bazai k'i ki bah. Maza ki tafi, ki Kara karfafa wa kanki gwiwa kada ki saduda tun,kije ki fuskan ce shi, nasan tabbas zai fahimta. Godiya amriya tayi wa doct khadija, cikin farin ciki ta bar wajan. Tareda nufa hanyar gidan su Kabir. Aunty amarya lafiya na ganki acikin wannan lokacin, murmushi Aunty Amarya tayi tace, kwarai kuwa lafiya, Shawara nazo na baka, badan ko bana sonka bah, sai don soyayya da nake maka da Kuma, yan gidan nan. Okay Tom ina jinki Aunty. Aunty Amarya tace , Kabir inason ka saura reni da kyau, inason fada maka abu dake cin rai na na wajan shekara da shekaru, Kabir! Dago wa yayi ya kalle ta sannan yace na'am aunty, Aunty Amarya tace, ina son na fada maka cewar, Duk abunda Amriya ta fada dazu babu karya acikin ta, tabbas abunda ta fada gaskiya ne. Mom itace ta kashe Ummi Kuma.... Bata karasa bah taji yace, Aba Aunty, aba Aunty, koda kowa zai biyi bayan aci dun duniyar mom ai bazaki ciba . Na tabbatar miki da cewar karya Amriya tayi wa mom, so take ta hada mu nida mom dina, Kuma bata San Allah yafi karfin tah bah. Murmushi Aunty Amarya tayi, sannan tace, Allah sarki Amriya baiwar Allah, kina taimako, kina sa rayuwar ki a hatsari amma basu San kina yi bah, Kace ka tabbatar cewa karya Amriya take koh! Kabir yace yes of course, am 100% sure that, karya take yiwa mom. Aunty Amarya tace tunda ka tabbatar, toh menene hujjar kah. Kabir yace ni Banida hujja amma nasan mom can never do such thing, idan mah tayi ribar mee zata ci, Amriya kawai yar leken asiri ce, maybe wani ne ya turo ta gidan nan. Wai kai Kabir Meyasa baza ka yi nadamar abunda kakeyi bah? Saboda mahaifiya ta, ta tsaya min, Kuma Duk mahaifiyar da ta iya tsaya wa domin Kare rayuwan danta, babu wata ma'alukiya da zata iya cin galaba akan tah. Kenen kana nufin Amriya bah mutuniyar kirki bace, Dai dai lokacinda Amriya ta karaso cikin gidan. Jin muryar Kabir tayi, taji yace kwarai kuwa, Amriya bah mutuniyar kirki bace, Chakk Amriya ta tsaya, Tareda jigina ajikin kofan Tana jin abunda yake fadin. Kabir yace tunda yarinyar nan ta dora kafa fuwanta a gidan nan, toh tun lokacin masifa da baka'i suke ta faruwa, tabbas yarinyar nan bah mutuniyar arziki bace. Da nafara dana sani abunda na aikata mata, amma shigowar ki yanzu, yasa na tuna da cewar tabbas mashekiya ce , muguwa Kuma, Mara imani. Baby macen da nafi tsana a duniyar nan sama Da itah. Na tsane ta, na tsane ta, tsana mafi muni, kinga Kare war Ta mah, bana son na kara hada ido hudu da ita, banason na Kara Ganin ta har abadan abada. Hawaye ne suka Fara gangaro wa daga idanuwan Amriya, hannunta ne suka Fara Kar kar wa, kuka ne ke shirin subuce mata Saurin rufe bakin ta tayi, Tareda rintse idanuwanta jin zuciyar take kamar zata futo.. Tashi tayi daga jikin dakin, inda kuka ya ci karfinta. Juyawa gabadayan su sukayi, inda Kabir yace waye a nan. Saurin rufe bakin ta tayi, Tareda Saurin barin gidan. bude kofan Kabir yayi yaga babu kowa, futowa Aunty Amarya tayi tace shikenen, ni zan wuce, ina fatan ka gane gaskiya. Tana kaiwa nan tayi fucewar tah. Ya mutse fuska kabir yayi tareda rufe kofan ya koma kan gado ya kwanta. Tafiya Amriya ta farayi batare da tana cikin hayyacin ta bah. Dafa kanta tayi wanda ke mugun Sara mata. Jiri ne yafara di banta, a daddafe ta karasa wajan junction. Tareda samun guri ta zauna. Kallon kanta tayi, ta fashe da matsancin kuka mai cin rai. Meyasa, Meyasa, wannan wace iri yar jarabbta ce, wannan wace iriyar bakar kaddara ce, Meyasa na ka sance a raye har yanzu. Dama na kasan ce a raye ne don kawai naga wannan ranar bakin ciki, ranar da bata da gobe. Meyasa tun tuni ban mutu bah, na tsane ka Kabir, na tsane ka, bana son sake hada ido dakai, bana kaunar kah, Kuma wannan ajiyar da ka bani, zan Adana tah har karshen rayuwa ta. Zan kula da abun ciki na har numfashi na, na karshe. Tabbas zan Nisan ceka, kamar yadda ka bukata , bazaka sake haduwa da koh inuwa ta bah. Karuga da ka Gina min tsanan ka acikin zuciya ta. Rayuwa tah da komai nawa, nasa a hadari don kawai naga, baka cutu bah, amma akan baisa ka gani bah. Ta karashe maganar tana mai fashewa da kuka, mai ratsa zuciya. 馃ス馃ス馃ス馃ス馃ス馃ス馃ス馃ス COMMENT & SHARE PLS 馃檹馃檹馃檹 ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍馃枈锔? BABY ISHA 馃挒馃挒馃挒 (AISHA M.B) 2/28/24, 22:12 - AISHA M.B (Baby isha): https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v JAJIRTATTAU WRITER'S ASSOCIATION 馃枈锔? (J.A.W) Rubutu baiwa ce daga Allah,jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan kasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauk'i鉁忥 ALJANAR RUWA CE PAGE 44?45 WRITTEN & DIRECTED BY BABY ISHA (AISHA M.B). ----------------------------------------- Kallon wajan gidan Amriya tayi tace, ya Allah, kada ka kawo abunda zaisa na Kara sanya kafafuwa na acikin wannan gidan, insha Allah baza ka Kara ganina bah na har abada, har abadan abada. Mike wa tayi, ta Fara tafiya, Chan cikin dajin wajan ta nufa ta tarar da doct khadija a Zaune, Kallon ta doct "khadija tayi cikin rudewa tace, yata Amriya, me yafaru?, Meyasa kike kuka? shin Kabir ya Kara bata miki rai nee? tambayar da doct khadija ta Shiga yi wa Amriya kenen. kuka Amriya ta Kara fashe wa dashin cikin, kuna da bakin ciki, tace doct khadija na aikata wani kuskure mara goguwa a rayuwa ta, wai shin yaushe kuka na da bakin ciki zai zo karshe, Nayi dana sani futowa daga ruwa nazo duniyar mutane, Meyasa banyi za mana a ruwa bah, Kalb ne yayi sanadin futowa ta daga ruwa , abunda na futo karba daban, abunda na tarar daban, Meyasa na tsane shi, banason sa, tunda aka yake so zaiga asalin tsana Daga Aljanar ruwa, wallahi, yanzu ji nake kamar na kashe shi nima na kashe kaina. Saurin rufe mata baki doct khadija tayi tace, Aa Amriya kada ki Bari zuciyar ki ta kaiki nesa, kada ki Bari shedan ya rin jaye ki, komai yayi farko zaiyi karshe, ma hakuri mawada ci, idan kikayi hakuri zaki dace. Amriya tace, hakuri na me, hakuri na nawa, wane hakuri ne nan banyi bah a wannan rayuwa, ya wulakan ta ni, yaci min mutunci, zagi ba dare bah rana, yace min kaskantaciya, Duka zagi Ba bu abunda baiyi bah. toh fadamin shin Nayi hakuri koh banyi bah, na tabbata da wata ce bani bah, wallahi saita iya kaishi ga hallaka.. kinga Dan aka yaje na bar masa zoben, Dama rayuwa tah bata da amfani, Kuma cikin kwanan na zan mutu, kamar yadda gumurzu ya fadamin. inaso zanga abunda zan haifa a duniya kafun Allah ya dauki raina. insha Allah babu abunda zai same ki cewar doct khadija, ta cigaba da fadin, kada kidamu, duda cewar Ahalin Muhammad sun tsane nii, saka makon sharrin da Karima ta min, amma akan bazai hana ni na je na bayyana musu gaskiya bah, dole Su san abunda Karima ta shuka. Karima tayi min abubuwa da Dama Mara misaltuwa. ta raba ni da yan uwana, ta rabani da yar uwata mafi soyuwa a gareni, ta kashe min dana, Wanda iya shi Allah ubangiji ya bani, ta sanya na raba da da mahaifiyar sa, ta kuntata wa rayuwa ta. tasa na aikata babban zunubi amma akan baisa ta rabu dani bah, dole ne na dauki mataki akan tah, shiru bazai yi magani bah, saidai abu ya Kara baci. Amriya tace, Dan Allah inason kikaini wajan mahaifiyata, inason zan ganta. Kallon ta doct khadija tayi tace, zan kaiki kamar yadda kika bukata amma yanzu lokacin kaiki baiyi bah, dole sai mun kashe wutar dake ci a gidan Muhammad kafun na kaiki, Amriya tace bazan karya rantsuwa ta bah, nice miki bazan sake dora kafana akan wannan gidan bah. murmushi doct khadija tayi tace, bazan ga laifin ki bah, saboda kina da hujja tayin akan, Kuma akan bazai sa naji bah dadi bah, Amriya tace zan cigaba da zama na a nan dajin har sai lokacin da zan sauka lafiya. Aa Amriya" bai kama ta ki zauna a nan bah, kama ta Ai ace kin samu gida, Wanda za'a dunga kula dake. ki tawo Tareda ni, zan kaiki gidan ka wata doct Amina, na tabbata zata kula dake harda abun cikin ki. Aa doct khadija, ki barni na cigaba da zama a nan shine zai fiye min sauk'i, saboda idan ina cikin jama'a, zan dunga jin zuciya tah na kuna, inaso na zauna ni kadai. Aa Amriya kiyi hakuri, ki tawo dani muje, Banaso na kaiki gida na, saboda har yanzu Karima bata San ina Raye bah, Kuma idan ta gano baza ta bar ni har ke bah, Dan aka ki tawo na kaiki gidan kawa ta Dan Allah. shikenen, zanje amma da sharadi, Doct khadija tace inaji ko menene ki fadamin . Amriya tace, zaki je gidan su Kalb, kamar mahaukaciya, Kuma sannan kice musu, mahaiyar Kalb Tana Raye, what doct khadija tace, Tana mai fadin kinsan ko me zanyi bazasu taba yarda bah, Amriya tace kawai kiyi abunda na fada miki . shikenen, Doct khadija ta fada, Tareda fadin, zanje Kuma zan fada musu. insha Allah gobe goben nan. ki taso muje gidan doct Amina,cewar doct khadija. Amriya tace, Aa ki Bari gobe. Tom shikenen, Allah ya kaimu goben..... Washe gari da sassafe Amriya da doct khadija suka wuce gidan doct Amina. Kwan kwasa gate din gidan sukayi, inda mai gadi ya bude musu Ganin doct khadija ce, yasa mai gadi ya bar su suka Shiga, yayi musu rakiya har wajan corridor din, parlour. Shiga ciki doct khadija tayi bakin ta rike da sallama. Kabir inason muyi wata magana mai mahimman ci da Kai, dago kai Kabir yayi ya dora idanuwansa akan mom yace mom inajin ki. mom ta cigaba da fadin, kasan wannan yarinyar kirkin wato zainab yar gidan Alhj usman, Kabir yace Eh nasan zainab, naga yarinyar Tana da tarbiya, Kuma tana da hankali, mezai hana ka aure ta domin d'aga darajar Ahalin mu. Dan jimmm, Kabir yayi, yace naji dadin wannan Shawarar mom, amma am sorry to say, i can't marry zainab, she's not my type. bata Kai tsarar da zanso tah bah. and mom as for me, inada wacce nake so, Kuma ni ban shirya yin wani aure bah yanzu gaskiya. Mom tace, shikenen Kabir, amma na Tambaye kah, shin tunda kake ka taba tambaya ta wani abu a duniyar nan, ban maka bah. Duk abunda kake bukata shi nake maka amma, shine bazaka iya cika min wannan muradi nawa bah, shikenen bakomai, zaka iya taciya. Dafe kansa kabir yayi yace, mom ki tambaye ni wani abu ko menene zanyi,.amma banda auren zainab. mom tace, auren zainab shine muradina, inason ka aure ta, Dan Allah, ta Fada tana hada hannayen ta guri guda. shikenen mom naji zan aure tah, cikeda farin cikin jin furucinsa, mom tace da gaske kake zaka aure ta. Kabir ya bata amsa da cewar da gaske nake zan aure tah, shikenen kinyi farin ciki koh, ya fada yana Murmushi, mom tace farin ciki mara misaltuwa mah. yanzu inason yau kaje ka ganta a gidan su, kaji, Tom mom naji, farin cikin ki shine farin ciki na, banason na ga bacin ranki kwata kwata, tashi yayi yace, zan tafi saina dawo, mom tace Allah ya dawo dakai lafiya. Kabir ya amsa da Ameen. Kallon su Nadira Kalisat tayi, tace, kuna Ganin abunda aka yiwa Amriya yayi Daidai kuwa, Meyasa za'a yanke mata irin wannan tsatsauwar hukuncin. Nadira tace, Meyasa ba za'a yanke mata bah, kokarin kashe mom fa tayi, Kuma ita ta kashe Ummi, kama ai ace an yanke mata hukuncin kisa. fatima tace kwarai kuwa, amma saboda yahya Kabir yaji tausayin ta yace tayi tafiyar ta, mu mun rike ta da hannu bibbiyu., bamu taba yin kurin kashe ta bah. kalisat tace dukkan ku, bakuda tunani , a ranar da abun ya faru,. naga mom da idanuna ta dauki ruwan dake kan dinning ta watsa wa Amriya. Nadira tace toh Dan Mom ta watsa mata ruwa mene akan yake nufi, kalisat tace mom ta Daidai tah lokacin da Amriya ta keson fadar wata magana. kinga akan yana nufin Mom tana da wani kulla kulla acikin ranta, Kuma akan yana nufin Amriya bah karya ta fada bah, gaskiya ne, Fatima tace Aba Kalisat, Meyasa bakida tunani nee, wannan abunda kike fada, babu hankalin da zai daukeshi, koda kin fada babu Wanda zai yarda saboda, Mom baza ta taba aikata abunda zai cutar da wannan Ahalin bah bare Kuma y'ay'an tah. Kalisat tace hakane, amma saina war ware abunda ya sanya kowa cikin duhu. Nadira tace oho Ke kika sani, kya yi kya gama, amma Duk abunda zaki yi, daga karshe Mom itace da gaskiya Ba Amriya bah. mikewa Kalisat tayi tace, aida yar uwarku ce bazakuBazakuce aka bah, amma kuma ni ina goyon bayanta, zan tsaya mata har sai inda karfina ya Kare, zan nuna mata cewar Tana yar uwa kuma wacce kuma zata tsaya mata tsayin daka, domin futo da gaskiya. Tana kaiwanan tayi fuce warta. ikon Allah doct khadija nake gani aka a gida na, murmushi doct khadija tayi tace, Eh wallahi, hayyuka ne suka min yawa shiyasa kika ga bana zuwa office. doct Amina tace wa nake gani aka kamar Amriya, gaishe ta Amriya tayi, amsawa doct Amina tayi da fadin lafiya kalau y'ata, ya mijin naki, da fatan yana cikin koshin lafiya. Sosa Kai doct khadija tayi tace yana lafiya, Tareda fadin Amina inason mudanyi wata magana dake a sirrince, doct Amina tace, okay bah Damuwa, Kallon Amriya doct khadija tayi tace Amriya ki shiga daki kinji, Tom Amriya ta tace tareda mikewa tsaye, ta nufi cikin guest room. komai da komai, daya faru doct khadija ta zayyane wa doct Amina, amma doct khadija bata ce mata Amriya ALJANAR RUWA CE bah. Girgiza Kai Doct Amina tayi tace, Dan Adam ba'a iya masa, babu komI kawa ta, zan kular miki da ita har Dan cikin ta, kada kidamu itama ai tamkar y'ata take. godiya doct khadija tayi wa Doct Amina, doct Amina tace Aba kawa tah ai a tsakanin mu babu godiya. tashi doct khadija tayi tace, shikenen ni zan tafi, inaso zan kai wa yan uwana ziyara, shikenen toh Allah ya kaiki lafiya cewar doct Amina, amma shin bazaki tsaya kici breakfast bah, Aa wlh na koshi. saina dawo tana kaiwa nan doct khadija tayi fucewar tah. bayan fucewar doct khadija, doct Amina taTaShiga dakin da Amirya ta Shiga, Amriya na ganin ta ta Mike, Aa y'ata zauna mana cewar doct Amina. me kike so kici zan dafa miki, Girgiza kanta Amriya tayi tace na koshi, wannan Kuma bazai yuwu bah, babu abunda kika ci fah amma shine kike cewa kin koshi, toh ki taso akwai abinci akan dining kitawo muje muci koh, sannan na baki magunguna kisha. Amriya tace Aa na koshi, banajin yunwa, doct Amina tace toh shikenen nima bazan ci abinci bah,kowa ya zauna aka. murmushi Amriya tayi hawaye na son zubo mata Saurin share su tayi tace shikenen, Doct Amina muje zanci .murmushin jin dadi doct Amina tayi tace Yauwa y'ata ko ke fah, taso muje koh, bayan mungama cin abinci zan ce da babban dana yusuf ya kaiki shopping kiyi siyayya ,shima kidauke shi tamkar yayan ki kinji . tashi sukayi suka nufi dining, inda suka tarar Abban yusuf da yusuf na Zaune, da alama su suke jira. serving dinsu doct Amina tayi ,inda itama taja gefe ta ibi nata, suka Fara ci. oh my God sir Kabir ne yau a gidan mu, Kuma wai yazo hira wajena, Tsaki Kabir yaja, yayi murmushin takaici yace, ke ni yanzu zan tafi, idan na tafi ki kira Mom kice mata bakya sona bazaki iya aurena, bah inba aka ranki ya baci. zainab tace Aba masoyi yaushe kazo, da har zaka tafi, shikenen zan fada mata amma Dan Allah inason ka kaini shopping, yau ranar fah masoya nee Valentine day, ya Kama ta ace ka bani babbar kyauta, toh nida ke naga Ba soyayya muke, bah Dan aka, ki kiyaye ni kinsan ni bah tsarar ki bane wallahi, aba sir Kabir please, and please, Dan Allah, ke naji shikenen, zan jiraki a waje, wlh idan baki futo bah nan da 20second, tafiya zanyi, Dan bazai yu nazama, bawan ki bah tohh. yana kaiwa nan yayi fucewar shi , Kai na rawa Zainab ta dauki gyale Dan karami wanda dashi gwanda babu. futowa tayi ta Tarar dashi yana shirin tafiya, Saurin daka tar dashi tayi sannan ta Shiga cikin motan, yabar harabar gidan. Yauwa Yusuf inason ka kaimin kanwar ka shopping, kaji, yusuf yace Ammi consider it done. ni naga shirya wa, ban dai sani koh kanwa ta taga ma shirya wa bah. Amriya tace ni a shirye nake, bayan sun gama cin abinci, yusuf ya dau mukullin mota yayi hanyar waje, hijabi, Ammi ta bawa Amriya, saka wa Amriya tayi ta bi bayan yusuf, bude mata gaban mota, Yusuf yayi ta Shiga. tareda barin harabar gidan. direct shopping mall, suka nufa, Daidai lokacin suma su kabir na isa wajan. bude wa Amriya kofa yusuf yayi , futowa Amriya tayi daga cikin motan suka nufi cikin mall din. Rike hannun kabir zainab tayi wafce hannun sa kabir yayi yace ,are you normal, kada ki karamin irin wannan abun in badan Mom bah Allah koh a matsayin yar aiki bazan iya daukan ki bah bare Kuma azo kan wai mata. hakuri zainab ta Bashi inda suka Shiga wajan mall din. inda ake saida kyaututuka suka nufa, gabadaya masoya sun cika wajan, kowa yana siyawa budurwarsa kyauta. saida su yusuf suka gama siyayya sa'an nan suka nufi wajan saida gift, Yusuf yace kan wata yau fah ranar masoya nee bazaki siya wa masoyinki kyauta bah, Amirya tace bani da masoyi. yusuf tace toh muje ni na siya miki saina baki kyauta a matsayinki na kanwata, Aa wallahi ka barshi, nagode, Yusuf yace no bazan yarda bah, wato kina k'in kyauta daga wajan yayan ki. wajan da ake saida Valentine Gift yusuf ya nufa da Amriya. wata kyauta Kabir ya dauko ya damka wa zainab, Cikeda farin ciki zainab ta rungume shi,a bai nan nasi. Daidai lokacin idanuwan Amriya suka sauka akan su Kabir. Cikeda bakin ciki da takaici, Amriya tajawo yusuf tace inason mubar nan wajan, Dan Allah, yusuf yace why? baki ga wasu masoya bah sun rungume juna, Dan aka kawai ki bari na siya miki. Saurin cire jikinshi kabir yayi daga na zainab yace, ke wace mahaukaciyar ce, taya zaki rungume ni a gaban jama'a. bakida hankali ne, kayi hakuri, kaji my love. Cikeda takaici Amriya ta dauke idanuwan ta daga kansu, ta Kalli yusuf tace, sweetheart, ni wannan nakeso tayi nuni da hannun ta,. da sauri kabir ya juyo jin kamar yasan wannan muryar, hada ido sukayi da Amriya Hatake gaban shi ya fadi. Amriya ta cigaba da fadin Sweet, wannan nake soo, yusuf yace kada kida mu, zan siya miki koma Wanne, wani irin kishi ne ya turnuke zuciyan Kabir, nufan inda suke yayi tareda Jan hannun Amriya yace, waya baka izinin futa da matar wani, kaidin waye ke Kuma ya fada yana Kallon Amriya, Dama Ashe ke yar iska ce, uban waye ya baki izinin futa da wani na mijin, Dama abunda ke faruwa kenen idan ka auri karuwa, Tasssss Amriya ta tsinka wa Kabir mari. zaro idanu jama'a wajan sukayi. nuna Kabir Amriya tayi da Dan yatsan ta tace... . COMMENT & SHARE PLS KUYI HKR JIYA KUNJI SHIRU WLH WAYANA NE YASAMU MATSALA, AMMA INSHA ALLAHU ZAN GYARA ALKALAMIN AISHA M.B ( BABY ISHA) BISSMILLAHI RAHAMANI RAHEEM ALJANAR RUWA CE PAGE 45&46 WRITTEN & DIRECTED BY AISHA M.B (BABY ISHA) --------------------------------------- Cikin baccin rai Amriya tace, har kai waye, Da zaka zo ka neman cimin zarafi agaban jama'a, shin na taba ganin ka ne ,koh kaidin mijina ne, da zaka zo kana ci min mutunci, Bansan ka bah, baka Sanin bah, toh ina ruwan ka dani, kazo da masoyiyar ka, nima nazo da nawa, shin akwai laifi ne aciki, toh ka sani, aure ce ta hada ni dakai , Kuma yanzu ta raba, Dan aka baka da iko akaina, baka San irin muguwar tsanan da nayi maka bah, tsanan da nayi maka koh ma'auni, bazai iya aunawa bah, Kuma kayi na farko, kayi na karshe. Kada koda gigi yasa ka kara aikata min aka, Dan wallahi, abunda zan maka bazaka jita da dadi bah. Idanuwan "Kabir ne suka kada sukayi jajir! cikin zafin rai, yace ni kika mara, kin manta waye ni, Amriya tace taya zan iya manta da Kai, Dama ai mutum baya taba manta alhery da mutum ya masa, kai baka min alhery bah, aka sin aka mah, zalunta ta , kake yi, Kallon shi tayi tace, tsaya wa ina magana da Kai bata lokaci ne, maida Kallon ta kan yusuf tayi tace, sweet, Dan Allah ka tawo mu bar wajan nan, naga yan hassada da k'eta, sun cika nan wajan, Zuwa daf, da wajan zainab tayi tace, ke me kike da suna, wallahi, Kabir yafi karfin ki, kada ki sake kiyi wasa da wuta, domin kuwa idan ta fusata, baza ki ji da dadi bah. Kallon "Zainab Amriya tayi tace, ke daka ta nan , ni bah sa'ar wasar ki bace, kije kifara ji da matsalan dake damunki, kafun ki kara fada wa a wata matsalan, wallahi, Duk abunda na miki toh ke kika siya da kudin ki. Tsintar kansa kabir da yin shiru, Amriya na kaiwa nan, ta bar wajan, bin bayanta yusuf yayi, Tsaki Kabir yaja, ganin kallo gabadaya ya koma kansa, fucewa shima yayi daga wajan, inda zainab ta bi bayan sa, Tana Kiran sunan sa. Shiga cikin mota yayi, ya tada motan sannan da mugun gudu ya bar harabar wajan, zainab na Iso wa taga yabar mall din. Tunda suka Fara tafiya babu Wanda ya ceda wani cikan ka, yusuf ne yayi karfin halin fadin, Meyasa kika tozarta Kabir a bainan jama'a, Kuma Meyasa kika ce ni masoyin ki ne, bayan Kuma ni bah masoyin ki bane. Aba Amriya, Shifa mijin ki ne, bai ka mata ace kin masa irin wannan rashin mutunci bah, bai kamata mah ki mareshi bah, why Amriya, Why? Dago fuskan ta tayi, wanda suka jiku da hawaye tace, Duk abunda Nayi masa shiya siya da kudinsa, ni menene bemin bah, zagi, Duka, babu abunda baiyi bah. Tabbas bai kama ta ace na maresa, bah, amma meyasa zaice min karuwa? Kalman da na tsani akira ni dashi, ba iya ni kadai bah, koh wata macen da tasan daraja da kiman ta ta d'iya Mace , ba zata, so a kira ta da Kalman karuwa bah, Yana min Duk abunda ya gada ma, banta rama wa bah, amma yau, yakai ni kololuwar makurar karshe, shiyasa na maresa, Kuma nasan akan bai dace bah, bai ka mata na mare sa bah, amma duk abunda na Mai shiya siya da kudin sa. Cigaba da tuki yusuf yayi, Har suka isa gida, Tuki yake yi batareda yasan inda yake nufa bah, magannanun ta ne suka Fara mai yawo acikin kwakwalwar sa, bakasan irin muguwar tsanan da Nayi maka bah, tsanan da koh ma'auni bazai iya aunawa bah. Kuma kayi na farko kayi na karshe, kada koda gigi yasa ka Kara aikata min aka Dan wallahi abunda zan maka bazaka jita da dadi bah. dafa kansa yayi, yayinda idanuwansa sun kada,sunyi jajir kamar garwashi. Burki yaja ya tsaya abakin hanyar titi, dafa stairing motan yayi, ya Kalli mirror cikin motan, yaga shatin hannunta a fuskarsa, shafa fuskarsa yayi, yayinda yake jin zuciyar shi nayi masa tiriri, da kuna, yace, ni Kabeer, Mace ta mara, Kuma banyi komai akai bah, how is that possible. Duda cewar bah mutum bace, ALAJANR RUWA CE, amma akan bazai sa na kasa daukan mataki bah, dole ne hukunta ta, Daidai da laifin ta, Kuma zata min bayani wanene wancan, malohon wanda take kira masoyi. Horn yaji Hana masa, akan yasa ya tada mota yabar wajan, direct gida ya nufa, inda body guard suka bude masa gate, koh gama parking baiyi bah, yashiga cikin gidan. Ganin ranshi a bace yasa "Mom tace, son what happened? Wani ya bata maka rai ne? Ko kuma zainab" bata yi maka bah, Kabeer yace yes, wallahi bazan boye miki bah, i don't like that girl, idan na aureta wahala kawai zata sha, domin kwata kwata, yarinyar bata kai level din da zangan ta na yaba Ba, Please Mom ki taimaka min, Murmushi Mom tayi tace son kenen, yanzu Zainab Meyasa meta Da zaka ce bata yi maka bah, and wallahi kun dace da juna, Kabeer yace, ba dacewa bah koma menene, nidai yarinyar nan bazan aureta bah, that's the fact. Kabeerrr ! .... Mom ta fada a tsawa ce, Tareda nuna shi, tace idan har kaci ka Dan halak, toh kada ka aureta, Kaga abunda zan maka, tsawar Mom ne yafuto dasu Dad dakuma Aunty amarya, sai su Nadira . Dad yace Karima meyafaru? Meyasa kikayi Ihuun sunan kabeer, Mom tace Dad kabeer can you imagine this what you called son, Dad yace i don't get you, kabir bah danki bane bah, ai bai kamata ace ki dunga tsawatar mai bah, kamata ai ace ki gargade shi, ko kuma kibashi Shawara, abunda ya kamata kenen, please Karima banason abunda zai tayar wa kowa hankali. Tukun nan mah, menene ya faru? Dad ya tambayi Mom, girgiza kai Mom tayi tace, no need, bah bukata, kowa zai iya tafiya, rasa abun cewa kabeer yayi, nufan inda Mom take yayi yace, Mom Allah ya baki hakuri, kiyi hakuri ki yafemin, na miki alkawarin cewar bazan kara bijire wa umarnin ki bah, zanyi Duk abunda kikeso, Bazan kara bata miki rai bah, am sorry Mom, dakatar dashi Mom tayi da fadin, i don't need your sorry, bana bukata rike abun ka, Kuma banason ka auri Zainab din, shikenen hankalin ka ya kwanta bah, toh na fada, na cancelled din auren ka da zainab. Dama nasan Wannan Na'ananniyar Yarinyar Chan ce tayi maka asiri, tunda nake baka taba bijire wa maganata bah, amma Zuwan Amriya gidan komai ya chabe, babu daman Nayi maka magana kaji, saboda ta asircemin Kai. Karimaaaa! Dad ya fada a tsawa ce, Cikeda baccin rai Dad yace Karima mind your words, ina ruwan Amriya a wannan zance, Dan ita ta kasance bah mutum bah, shine kike zargin ta da mugun nufi, ni mama fara zargin ki wallahi, maybe mah abunda Amriya ta fada a kanki gaskiya ne bah karya bah, Fashe wa Mom tayi da kuka tace, shikenen hankalin ta ya kwanta, Gashinan tana kokarin raba ni da ahalina, wannan wace iriyar masifa ce, nida gidana amma ake kokarin rabani da y'ay'ana. Kallon su Nadira da khaleed Aunty amarya tayi, tayi musu nuni da hanyar waje, jiki a sanyaye, suka Mike Tareda fucewa daga part din. Aunty amarya tace, Noo Mom bai kamata ace mahaifiya kamar ki na irin wannan furucin bah, kema fah kin haifa, Kuma bazaki so aci mutuncin Y'ay'an ki bah, ki kwantar da hankalin ki, komai zaiyi daidai, bai kamata kina tayar da hankali akan abunda bai Kai ya kawo bah, Mom tace, kenen bansan abunda nake yi bah koh, koh ance miki kema bansan, kulla kullan da kike yi bah, toh wallahi zainab, ki kiyaye ni, ni bah sa'ar wasar ki bace bah, ki rike girman ki, na rike nawa, karki sa na daina ganin mutuncin ki, Grandma tace wai, meyake damunki ne Karima, shin wani abu yau kika sha kome, yanzu tsabar rashin kunya, a gaban nawa kike fadan irin wannan magannanun, koh kunya baki ji bah, toh maza maza koh wa ya watse kafun na bata muku rai. Kwan kwasa kofan gidan, doct khadija tayi, tashi daya daga cikin body guard din yayi, yanufi wajan gate din Tareda bude kofan, ganin doct khadija ne, ya sashi yin sauri ya bude kofan. Shiga ciki doct khadija tayi, Ta Kalli koh ina na harabar gidan, sa'anan ta girgiza kanta tace, shekara da shekaru kenen, rabon da na dora kafana akan wannan gidan, wacce tayi sanadiyan barina gida nan, itace takuma yin sanadiyan dawowa ta, yau bah gobe bah, kowa zai San abunda kika shuka Karima. Chan cikin gidan ta nufa Tareda Kwankwasa kofan parlour, Aunty amarya tace Grandma kamar naji Hana Kwankwasa kofa, barana je na bude kofan. Bude kofan Aunty Amarya tayi, taga bakuwar fuska, gaisheta Aunty amarya tayi, doct khadija ta amsa , sannan doct khadija tace, Karima na nan kuwa?, Aunty amarya tace Eh Tana nan, shigo Shigowa ciki doct khadija tayi, kamar ance Mom ta juya , Juyowa Mom tayi ,lokaci daya suka hada ido da doct khadija. Gaban Mom ne yayi mumunan faduwa! , yayinda zuciyar ta ya fara Duka uku uku, Murmushi doct khadija tayi tace, kina mamaki ne, Kinga ban mutu bah koh, bakici galaba akaina bah, Cikin fusata, Dad yace meya dawo dake gidan nan, bayan bakin ciki da kuncin da kika sanya mu aciki, wato Kara dawowa kikayi domin ki kara, saka mu a wani kuncin kamar yadda kikayi shekarun baya da ya wuce. Maza zo ki futa, Bamua bukatar, ma Yaudariya, maciya amana, Grandma tace Muhammad barta tukunan, ni zanyi maganin ta Ke khadija, kalle ni nan, Kallon ta doct khadija tayi, Grandma tace kalle ni da kyau, baka nake bah fara nake bah, wato Kara dawowa kike, domin kikara haddasa wani fituna koh, toh ta Allah ba taki bah, baki isa kin kara yiwa wannan ahalin komai bah, Dan aka maza ki fuce, kafun na dauko tabarya, hawaye nee suka Fara saukowa daga kuncin doct khadija tace, bazan ga lafin ku bah, laifin wacce ta hada mu daku, zan gani, nazo gidanan ne badan komai, bah sai Dan na tona asirin abunda Baku sani bah, na tsawon shekara da shekaru, inason ku bani Dama, Dan Allah zan fada muku gaskiyar abunda ya faru, Kallon Dad doct khadija tayi tace, tabbas abunda Amriya ta fada muku gaskiya ne, babu karya, first wife dinka , wato Fatima Tana raye bata mutu bah, Kuma tana kulle ne acikin wannan gidan na tsawon shekaru, batareda ansani bah, Amriya ce kawai ta iya gano, inda Matarka take. Kallon ta Dad yayi, yace Dama wanda ya ruga ya rasu yana dawowa ne, wato zuwa kikayi domin ki cusa mun bakin ciki a zuciyata koh, leave now, banason jin komai dazai futo daga bakin ki. Doct khadija tace, zan tafi, amma bazan bar gidanan Ba Tareda na tona asirin wannan shedaniyar bah. COMMENT & SHARE PLS ALAKALAMIN AISHA M.B(BABY ISHA) BISSMILLAHI RAHAMANI RAHEEM. ALJANAR RUWA CE PAGE 46 ?47 WRITTEN & DIRECTED BY AISHA M.B (BABY ISHA) ----------------------------------------- Murmushin k'eta Mom tasaki sa'anan tace, Yanzu khadija wane laifi na aikata da kike son wargaza gidana, mene na aikata miki? Wane abu na tsare miki a rayuwar ki . Meyasa kike son ganin baya na ta karfi da yaji, Grandma tace, Karima ki rabudani ita, so take ta lalata miki aure, toh ta Allah na Tata bah, maza zoki futa kafun na sakar miki karnukan gidanan, suyi hawan gaba da ke. Wani kukan bakin ciki ne ya ziyarci Doctor Khadija, doct khadija tace, ku yarda dani wannan matar shedaniya. Mom tace DAD Kabeer Dan Allah ka roke ta, ta bar mana gida, saboda wannan matar munafuka ce. kece dai babbar munafuka!" sukaji kalisat tafada! ,ta cigaba da fadin kwarai kuwa, kece munafukar, Tsinka mata mari doct khadija tayi tace, Duk abunda zai faru, karki kuskure kikara ce mata munafuka, saboda a haifa ta haifi sama dake. Kuma itadin a matsayin mahaifiyar ki take. Allah ya kiyaye, Allah ya mun katangar karfe da wannan shedaniyar algunguma, mara imani. Wannan matar bata cancan ci akirata da Kalman uwa bah, domin kuwa yin akan kuskure ne. Dad yace, ke Kalisat," kinsan abunda kike fada kuwa, kina da hankali, bakisan cewar, Tana a matsayin mahaifiyar ki bane, ya karashe maganar ranshi a matukar bace kalisat tace, Dad am sorry to say", gaskiya, ita ba'a matsayin mahaiyata take bah, saboda mahaifiyata ta fita daraja da kima, kuma ita wannan azzaluma ce, mara zuciyar tausayi. Magannanun tane suka sauka akan dodon kunuwan Khalid dakuma su Kabir dake sauk'owa daga upstairs, bata hankara bah taji sauk'an mari akan kuncinta, Dafe kuncinta kalisat tayi, Idan ran Khalid ya Kai dubu toh ya baci, yace kalisat, kina cikin hayyacin ki kuwa, wacce ta raine mu, ta kula damu tamkar yaran ta, ta nuna mana soyayya kamar yadda itama Mami iya karkarin abunda zata iya kenen, shine yau kike kallon tsabagen Idanuwanta kina fada mata magana son ranki, kamar itadin sa'ar kice. Kalisat tace wallahi matar nan, bata son mu Illah son cutar da mu da take kokarin yi, Amriya ce kawai take dakatar da ita, amma na tunan ta gama da yahya kabeer ya kashe kowa na wannan family. Fashewa Mom tayi da kuka!, tace, Yau a gaban idona ake min karya cewar ina kokarin cutar da ahalin nan, meyasa zanyi muku aka, kalisat. Duda irin alkhairy da nayi muku amma da irin wannan abun zaku saka min dashi Dama ance Dan adam butulu ne, Hatake ta Fara tarin karya, tana zubda hawaye Hakuri su Kabir da Dad suka Shiga bata, cikin fusata Kabir ya nufi inda kalisat ke tsaye, Ba tareda bata lokaci bah ya fuzgo ta, sa'anan ya shake mata wuya yace, ke mahaifiyata sa'ar ki ce, wallahi Kuma idan wani abu yasami mahaifiyata saikin dandana kudarki, Murmushi kalisat tayi tace, mahaiyar ka, ko mahaifiya yar basaja, ta dolantar daku, tasaka ku cikin duhu, babu abunda idanuwan ku ke gani sai duhu, Amriya tayi kokarin fidda ku cikin aske, amma kuka ki ku fahimce tah. Da wacce kake Kira mahaiyar na sonka baza tayi kokarin cutar da rayuwar ka bah, idan akane meyasa ta kashe Ummi. Da sauri Kabir ya sake ta, ya dago da idanuwansa wanda suka kad'a sukayi ja. yace, what nonsense are you talking about. Kalisat tace am not saying nonsense, amma ni nasan tabbas Mom itace ta kashe Ummi, kuma sa'anan ta batar da Salma. Gabadaya suka hada Baki wajan fadin what! Dad yace toh menene hujjar ki na fadin akan, gayamin Wacece hujja. Nice hujja . Sukaji an fada, juyawar su keda wuya suka ga, Salma duk ta bi ta rame, tayi baki. Da sauri su nadira sukaje suka rungume ta, fashewa Salma tayi da matsanan cin kuka mai taba zuciya. Nadira tace, Salma Wacece tayi miki aka, ina kikaje cikin wadanan kwana kin, ba Tareda kin dawo bah, Salma tace babu inda naje, asali mah Mom ita ta bayar dani, ba Tareda kowa ya sani bah, kuma tabbas itace makashiya, wacce ta raba Ummi da rayuwar ta, saboda son kanta da son abun duniya. Dafa kanshi Kabir yayi Wanda yake mugun saramai, Kallon Mom wacce tayi zuru zuru, Kabir yayi yace, Mom" shin abunda Salma ta fada gaskiya ne koh kuwa karya take miki? Shiru Mom tayi, ta rasa wane karya zata Kuma yi a wannan karan. Grandma tace, ba shiru aka ce kiyi bah Karima, tambaya ce mai sauk'i, shin kece kika kashe Ummi, kuma kika batar da Salamatu, Mom" tace wallahi karya take yi, saboda me zan kashe Ummi, me ta, tare mun, menene riba ta idan na kasheta, wallahi wannan abun kawai hadamin akayi domin kawai aga an rabani da gidan aurena. Kabir" yace toh Salma kindai ji abunda Mom ta fada, tace ita batasan wani batun kisa bah, Salma tace Aba Mom, ramin fah karya kurarre ne, say the truth and shame the devil, kiji tsoron Allah Mom, duda cewar ta sanadiyan ki nazo duniya amma akan bazai sa na rufa miki asiri bah, Kiyi hakuri Mom, ke mahaifiya ta ce, amma dole yau sai gaskiya tayi halinta, tabbas babu karya ke kika kashe Ummi, a gaban idona, ta dunga baki hak.. Bata karasa bah kuka ya kufce mata, sosai take kuka idanuwanta suka koma ciki sukayi jajirr. Cikin sheshekar kuka, Salma tace, babu abunda Salma bata ce bah, don kawai ki rabu da ita, babu koh d'igon tausayi kika samu, kwalba kika fasa mata Kai, akan baisa ta daina rokon ki bah, na dafa kafanki, nace kidau raina a madadin nata, amma kika ki, saboda son zuciyar ki, aka kika samu wuka kika kashe wacce bataji bah, bata gani bah. Ta karashe maganar tareda fashewa da wani kukan. Jikin kowa na parlour ne ya dau zafi, wani iriyar kasala ya ziyarci kowannen su. Kalisat tace, koh yanzun mah Baku yarda bah, toh inada wani prove din, zira hannu tayi cikin aljihun rigarta ta dauko waya, Sannan tayi connecting da TV, tasa play, Mom ce bayyane akan screen din TV , inda Ummi ke bata hakuri, amma samm tsabar rashin imani, ta kashe ta. Cikin kowa ne ya duri ruwa, a Hatake Mom ta hade rai. Cikin dak'a tsawa Dad yace Karima! Shin wannan kece da gaske. Mom ta Bashi amsa da fadin kwarai kuwa nice, tabbas nice nan bah kowa bah, kuma ba iya ita kadai bah, sai na hallakar da kowa na wannan family kamar yadda na tsara, Kabir kamm ji yake kamar mafarki yake, Dad yace Karima why? Dama Allah ya Barnum raina ne domin na ga wannan bakar ranar, Dama cin amanar ahalin nan kike da koh Y'ay'an ciki kin ki, baki Bari bah, why Karima? Why? Mom ta Bashi amsa da fadin, FANSA, tabbas na shigo wannan ahalin ne badan komai sai dan na dauki fansar abunda aka aikata min na wajan shekara da shekaru, Kuma tabbas saina dauki fansa akan wannan ahalin, Tana kaiwa nan ta kwashe da dariya, Tana mai fadin, wallahi Baku ga komai bah, Kai kuma Kabir, tabbas bani ce mahaifiyar ka bah kamar yadda Amriya ta fada tun farko, ni kawai na rike Kane a matsayin d'ana domin idan lokacin salwantar da rayuwar ka yayi wa qungiya ta, saina kashe ka. hawaye ne suka Fara bin kuncin Kabir yace, Mom please na roke ki kice min karya kike, wasa kawai kike yi. Hade rai Mom tayi tace, kwarai kuwa bah karya na ke fada bah, gaskiya na fada nidin, bah mahaifiyar ka bace, Jiri ne ya fara diban shi, faduwa Kabir yayi sumamme. Hankali tashe su Dad sukayi kansa, da sauri, Tareda fara jijigashi, babu abunda kakeji a gidan sai kukan su nadira. Ruwa Khalid ya dauko, sannan ya watsa masa, amma still bai koh Motsa bah, hankalinsu bah karamin Kara tashi yayi bah, Cikin baccin rai Dad ya shake wuyan Mom yace, Dama da tantiriya, nake rayuwar aure ban sani bah, ban taba zaton aka daga gareki bah, tabbas dole ki girbi abunda kika shuka. Ture Dad Mom tayi, ya fadi, da sauri su Sadiq suka nufi inda yake, d'aga shi sukayi. Tareda zaunar dashi. Babu bata lokaci high blood pressure din Dad wato BP, ya tashi, Hankalin kowa na gidan bah karamin tashi ya karayi bah, fashewa da dariya Mom tayi, tace ina farin cikin ganin wannan ahalin cikin kunci da damuwa, kamar yadda kuka sakani kunci, nima saina ga bayan ku, Cincibar Dad da Kuma Kabir sukayi, suka nufi hanyar waje dashi, cikin mota suka nufa da su, Khalid ya tada motan, sannan yayi wa su body guard magana dasu bude kofan. Ganin koh yunkurin bude kofan basuyi ba, yasa ran Sadiq baci, futowa Sadiq yayi daga cikin motan, yace bakuda hankali ne, Baku ga rayukansu na cikin had'ari bane, maza ku bude kofan kafun, ranku ya baci. Daya daga cikin body guard din yace, ba'a bamu umarnin mu bude muku kofa ba. Aka zalika, wannan gidan mallakin uwar shedanu ne, babu wani ma'aluki da ya isa yayi kokarin futa daga gidan nan, domin wannan gidan makabartar ku ce. Mutuwar tsaye Sadiq da Khalid sukayi! Ya rasa abun cewa, jiyayi gabadaya duniyar ta isheshi. Dariya gabadayansu suka kwashe dashi, daya daga cikin su yace kuna mamaki ne, toh mudin bah body guard dinku bane, kamar yadda kuka tsammani, mudin yan qungiyan asiri ne, uwar shedanu kawai muke wa aiki, Baku bah, mun zo gidan nan ne badan komai bah, sai don mu taimaka mata, ta cika burinta, akan ku. Hada hannayen sa, Sadiq yayi waje guda, yace, Dan Allah badan mu bah, ku taimaka, ku barmu, mu futa, kuna dai ganin rayukansu yana cikin hatsari, kubari mu kaisu, asibity, Dan Allah, ya karashe maganar hawaye na shirin zubo masa. Dariya suka kuma kwashe dashi a karo na biyu, suka hada baki wajan fadin, kuda futa, saidai gawar ku, baku bah, ran Sadiq da Khalid ne ya baci, lokaci daya, sukayi kan body guard din, domin, su koya musu hankali. Kokawa suka farayi da juna. Cikin rashin sa'a kuwa ,yan qungiyar asirin suka hadu, suka dunga dukan su Khalid, babu gaggauta wa. Gasu Dad da kabir rai a hannun Allah, saida suka farfasa wa su Khalid jiki, sa'anan suka wurgar dasu. Basu jisu a ko ina bah, sai jikin bishiyar gidan, yayinda kan sadiq ya fashe, yafara jini, shi Kuma Khalid ya suma. Cikin tsanani da ciwo, Sadiq yayi yinkurin mikewa, amma akan ya cutura, Hatake jiri suka dibe shi, ya fadi sumamme. Wallahi Baku ga komai bah, saina azabtar daku, irin azabar da ko da sunan ku baza ku iya tunawa bah. Fatima dake d'ad'aure, tace Karima, ki dakata aka, kin ruga da kin azabtar da ahalin nan, ya isa aka, Dan Allah, kiyi hakuri, ki yafe Duk abunda akayi miki, koh Allah munayi masa laifi yana yafe mane, bare Kuma mutum Dan Adam. Mom tace, ni kuma Banida zuciyar yafiya, bana yafe Duk abunda mutum yayi mun, kamar yadda na fada tun farko, dole saina kawo karshen wannan ahalin tukunan zan samu sukuni. Doct khadija tace, Karima why, shekaru kenen kina gallaza wa wannan ahalin Ba tareda kowa yasani bah, aka kika rabani da ahalina kikamin sharri akan abunda ban aikata bah kika ce nayi, mene kuma ya rage, muguntar ta isa aka, kodan kinga baki samu wacce zata taka miki Burki bah, Toh ni inada wacce zata taka miki Burki, wallahi, saikin gana wa aya zakinta. Mom tace toh shikenen, inajiran Duk wacce zaki kirawo, ina jira, Da sauri su, Aunty amarya da doct khadija, suka nufi hanyar waje. Tarar da su Sadiq sukayi a yashe cikin jini. Sosai su ke kuka, sun rasa yadda zasu sa rayuwarsu. Cinci barsu sukayi suka nufi part din Su nadira dasu, inda kowacce ta Fara kula da mijin ta. Kwantar da su Dad akayi, yayin da Aunty amarya ta Bawa Dad magani, yasha, bayan hour 3, jikin kowannen su ya lafa, yayinda su sadiq sun farka, kuma doct khadija tayi musu treatment, kowa aikinsu ya tashi, amma banda Kabir da haryanzu baiko Motsa bah. Hankalin su Khalid ne ya kara tashi, Dad yace Meyasa Haryanzu Kabir bai tashi bah, Dan Allah ku ceci rayuwansa, banason wani abu yasami d'ana, doct khadija tace, nayi iya bakin kokarina wajan ganin ya farka, amma babu alamun zai farka, ina tunanin fa ya fada a doguwar suma. Gaban kowannen su ne ya tashi, grandma tace khadija doguwar suma fah kika ce, yanzu menene mafuta. Dafe kanta Aunty amarya tayi, tana mai nazarin mafuta a garesu. Da sauri Aunty amarya da Dag'o, sa'anan tace, akwai mafuta, juyowa gabadayansu sukayi, suka hada baki wajan fadin, menene mafuta? Aunty amarya ta basu amsa da fadin, "Amriya", kwarai kuwa Amriya itace mafuta, zata iya, da taimakon ta, da taimakon Allah, zata iya cetan shi. Doct khadija tace da kyar Amriya ta yarda, tazo, saboda ta fadamin cewar bazata kara tako kafarta cikin wannan gidan bah, kuma yanzu bah karamin tsana tayi wa Kabir bah, da kyar mu iya shawo kanta tayi. Tazo, Khalid yace insha Allah zamu yi iya bakin kokarin mu, wajan ganin ta zo. balla kofa sukaji anyi. """"""""""""''''''''''''''''''''''"""""""""""""""""" Rasss gaban Amriya ya fadi ! , zuciyar ta, yafara Dukan uku uku, dafa ta doct Amina tayi tace, y'ata Amriya meyafaru? Amriya tace, Ammi", jikina yana bani cewar, ahalin dana baro suna cikin halin tsaka mai wuya, tundazu gabana yake ta faduwa, yusuf yace toh kije ki gani mana, ko kuma muje, Sai a lokacin Amriya ta tuna da irin cin mutuncin da suka mata. Amsa ta bawa yusuf da fadin, bazanje bah, na fasa, na ruga dana daukar wa kaina alkawarin bazan sake sanya kafafuwa na a wannan ahalin bah, dan aka, su nemar wa kansu mafuta, batareda taimakona bah. COMMENT & SHARE PLS. ALKALAMIN AISHA M.B Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JYYV16dbYaX1dykLX7EE91 https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*?? (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ?asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau?i_.?? ALJANAR RUWA CE ??♀?? PAGE 4??7????4??8?? WRITTEN & DIRECTED?? BY AISHA M.B (BABY ISHA) ??? ---------------------------------------- cikin rashin fahimtar maganar Amriya Doct Amina tace, taimako Kuma! Wane taimako kike musu? Ganin aka yasa Amriya Saurin chanza magana da fadin, Aa Ammi kawai dai nafada ne cewar bazan Kara taimakon su bah, amma wasa nake babu wani abu. Rike hannunwan ta Ammi tayi tace Amriya kenen, yanzu kenen baki yarda dani bah, kinai tsoro ne? na ruga dana fada miki cewa ki dauke mu tamkar ahalin ki, ki daukeni tamkar mahaifiyar ki, ki fadamin gaskiya, Dan jimmm Amriya tayi, sa'anan tace ina tsoron bayyana muku wacece ni ne saboda, dalilin akan ne yasa wancan ahalin suka koreni, Kuma ina tsoron kada kuskure daya faru ya Kara maimai ta kansa. Kallon ta bban yusuf yayi, yana mai fadin, Aa y'ata babu abunda zai faru, ki shafa wa zuciyar ki ruwan sanyi, bazamu taba butul talki bah kinji, Gyaran murya Amriya tayi sa'anan tace, a gaskiya nidin bah mutum bace kamar yadda kukayi tsanmmani, nidin ALJANAR RUWA CE, Amma Dan Allah kuyi hakuri ban fada muku asalin wacece ni bah kafun na Fara zama daku a matsayin bakuwa, ni yanzu mah zan tafi, Kallon Ammi Amriya tayi tace, gaskiya Duk wacce ta sameki a matsayin uwa, toh tabbas bah karamar yar sa'a bace, rayuwata bah karamin kyau zaiyi bah, Ni yanzu zan tashi na tafi zanje na cigaba da lallaba rayuwata. Jin kalaman ta, yasa Jikin kowanne sune yayi sanyi, shafar fuskar ta Ammi tayi tace, Aa Amriya kada kidamu muna tare dake Duk rintsi Duk wuya, baza mu taba rabuwa dake bah, Sanin cewar ke bah mutum bace akan bazai sanya mu gujeki bah, koh kadan baki yi kalan wa enda suke cutarwa bah, Kuma nidin zan kulada ke tamkar yadda mahaifiya zata kuka da yarta . Ki sani mu dake gabadaya ahalin ne yanzu, kada ki kara bambamta kanki damu kinji, nima na rasa y'ata mafi soyuwa a gareni kamar dai yadda kema kika rasa mahaifiyar ki, dan aka yanzu kinzama y'ata tabbas kedin yar sa'a ce, na tabbata da mahaifiyar ki tana nan zata yi farin cikin ganin wannan d'iya tata wacce take tattare da sa'a da Kuma alkhairy, na tabbata a koda yaushe zata kasance tana Alfa'ari dake. Murmushi Amriya tayi sa'anan tace nagode sosai Ammi, hakika kedin mahaifiya ce ta kwarai, bazan taba mantawa da irin alkhairy da kika aikata a gareni bah, rungume ta Ammi tayi Tana Mai fadin Allah yayi miki albarka y'ata. Tura baki gaba Yusuf yayi Tareda cewar, wato yanzu Ammi kinsamu Auta, ni kuma za'a manta dani koh, murmushi Ammi tayi tace Yusuf kenen sarkin k'ishi toh kaima tawo na sama albarka, Tashi yayi ya nufi inda su Amriya ke Zaune, yana isa ya zauna a kusada Ammi yace, toh nima asaka min albarka, Tom shikenen yusuf Allah yayi maka albarka, Allah ya baka Mace ta gari wacce zata haifa min jikoki, Yusuf yace, Aba Ammi jikoki kuma tun yanzu, Abba yace, toh yusuf idan bakayi aure ka haifan mana jikoki bah, me kake so kayi, wai yaushe zaka futo da mata nee, Yusuf yace kada kadamu Abba nan bada dadewa bah insha Allah, Amriya tace Kardai ka dauko mana mumuna irin wannan budurwar taka dana gani. Kallon sa sukayi baki daya, Ammi tace Dama kanada wacce kakeso baka taba Sanar mana bah, Sosa k'eya yusuf yayi Tareda fadin, Hmmm Ammi fah karya Amirya takeyi, babu wata budurwar danake da. Amriya tace Bawani karyar da nayi, ai ranar nan na ganta, yusuf yace a ina kika ganta din? a awajan nan.. ganin Amriya na shirin tona masa asiri yasa yayi Saurin daukan pillow zai buge ta dashi, Amriya na ganin aka tayi Saurin mikewa tareda nufa hanyar daki da gudu, Ammi tace Kardai ka cutar min da d'iya, dan bazan kyale ka bah, Yusuf yace Kinaji fah Ammi wlh karya take min Abba yace mum yarda karya take amma kada ka Bari wannan watan ya Kare baka kawo mana suruka bah kaji na fada maka, Yusuf yace aba Abba wata daya fah, ina laifin shekara, yanzu ni ina zanje na samo budurwa na nawa maka cikin wata nan, Abba yace Oho duk inda Kaga yayi maka ka samo , mudai burin mu ka kawo ta mugan ta, inba aka bah da kaina zan aurar dakai. Shagwaba fuska yusuf yayi, yana mai fadin Ammi kinajin mijinki koh wai ni zai aurar, kenen auran dole za'a min. Ammi tace kwarai kuwa auren dole za muyi maka, danna ga idan bah auren dolen muka makaba, toh bazaka futo mana da suruka bah. Yusuf yace Tom shikenen zan futo da mata, amma gaskiya sai an karamin lokaci, danni bah yaro bane bah, Ammi tace kaji dashi dai, ----------------------------- Cikin tsorata gabadaya suka juya don ganin wanene, juyawar su keda wuya suka ga Mom a tsaye ta dora wuka akan wuyan Fatima wato matar Dad, dayan hannunta kuma rike take da files, Gyaran murya tayi sa'anan tace kuna ji kuna gani zan kashe ta a gaban ku batareda kun ceci rayuwarta bah, Dafe zuciyarshi Dad yayi wanda yakeji tamkar zata fashe sabida kunci da takaici, Cillawa Dad document din hannunta mom tayi, tana mai fadin wannan itace kadarorin ka gabadaya, ka saka hannu, kasaka cewar wannan kadarar Ba taka bace ta Karima ce, in Kuma bah aka bah, kana gani zan kashe ta har lahira. Kallon Fatima Dad yayi wacce ta rintse idanuwan ta hawaye na zubowa kan kuncin ta, sannan yace dama Fatima kina a raye ban Sani bah, meyasa baki fadamin cewar kina raye bah Tsawon wadanan shekarun, kinsan wane Hali na Shiga tsawon wadanan shekarun da bakya tareda dani. Kallon shi Fatima tayi tace, Bah lafi na bane, danasan aka zata kasance daban saka rayuwar ku da d'ana a cikin hatsari bah. Aunty amarya tace bake kika saka rayuwar mu a hatsari bah, wannan shedaniyar matar ce, Cikeda baccin rai Mom tace kwarai kuwa, nice nan, Wato har kun manta abunda kuka aikata mu shekarun baya da suka gabata kenen, kun manta yadda kuka Shiga tsakanina da yar uwata kuka saka mu cikin kunci da bakin ciki, Dad yace wai waye yasa kaki kunci,shin nasan ki ne a da? Fadamana me muka aikata miki, Mom tace bani zaka tambaya bah mahaifin kah dake Kabari zaka tambaya, danshi yasan komai da komai da yafaru, abunda ya aikata shi yake shafar y'ay'an sa kuma gashi harda jikokin da yatara, Wato kun taru kuna cin Dukiya kuma kudin haram, kun taru kuna siyan tufafi abinci, yin abunda kuka gadama da kudin da ba naku bah , Kuma a akan kuke tunanin zan barku ku sha, akan bazata faruba, maza maza kasa hannu akan takardan nan in bah aka bah na yanka wuyan ta yanzu nan. Cikin fusata Dad yace bazan saka bah, Kuma baki isa kiji mata koda kwarzane ne, Murmushi mom tayi ta cilla mahaifiyar kabir gun Dad, babu bata lokaci Dad yayi Saurin riketa, Mom ta kallesu tace, na baka nan da 24hours, da zaka sa hannu akan files dinnan, in bah aka ba, toh na rantse da ubangijin da nake bautawa, gabadaya saina kona ku da ranku, karasa maganar ta keda wuya ta fuce daga cikin dak'in. Rungume Mahaifyar Kabir Dad yayi, yana mai fadin, ki gafarce ni Fatima, kiyi min aikin gafara, danasan kina raye kuma kina cikin gidanan, dana saka police sun kama Karima. Kiyi hakuri, murmushi Mahaifyar Kabir tayi tace, babu abunda ka aikata min, yanzu burina shine na sanya d'ana a cikin idona, ina d'ana yake, Nuna mata inda Kabeer ke kwance Dad yayi, Kallon wajan tayi, yayin da ta sauke idanuwanta akan kabeer, Wanda ke kwance har yanzu ba ya motsi. Tashi tayi da sauri tareda nufan inda yake, kuramasa idanu tayi hawaye na sauka kan kuncin ta, tace Allah sarki d'ana, wancan azzalumar matar ta rabani dakai, bata Bari naji dimin ka bah, ta dauke min Kai, yanzu bah lallai ka soni kamar yadda ka sota a baya bah. Tabbas yanada wuya ka iya yarda cewar ni asalin mahaifiyar ka ce, domin kuwa zaka kuma dauka ko wani raina mah hankali za'a kuma yi, tunda na haifo ka wannan duniyar baka taba ganina bah, bare ka kirani mama, ka taimaka ka kirani mahaifiyar ka koda sau daya ne kafun numfashi na na karshe, tana kaiwa nan ta fashe da kuka mai ratsa zuciya, Jikin gabadayan su ne yayi sanyi, yayin da su kaji tausayin ta ya matukar kamasu. Hawayen dake shirin zubowa Dad yayi Saurin sharewa, tareda fadin, kada kidamu Fatima" yanzu ai kin dawo rayuwar shi, tabbas nasan bazai guje ki bah, Kuma na tabbata zai rike ki hannu bibbiyu, Fatima tace da wuya ya yarda ni Mahaifyar sace, kasan yadda zuciya ta ke kuna da radadi, kasan yadda naji yayin da ina ji, ina gani, aka raba ni da dana daya tilo, shin meyasa bata dau raina bah ta barni a raye tana gallaza mun azaba, babu irin azabtarwar da bata yi min bah, tabbas laifi na ne, dana dora mata yarda ta, daban dora mata yarda ta ba, da bata aikata akan agareni bah. Cikin rashin fahimta Dad yace, kamar ya? Shin dama kin San tane tuntuni? Shiru Fatima tayi ba tareda ta bawa Dad amsa bah. Daga sama sukaji Doct khadija tace, Kuyi hakuri, ku gafarta min, duk abunda ke faruwa da ahalin nan gabadaya laifi na ne, Tabbas a yau zan bayyana muku gabadaya abunda ya faru, da har kukaji nice da laifi, Dakatar da ita Dad yayi da fadin, Bamua son jin komai daga gareki, kawai kiyi shiru khadija, hawayen ta Doct khadija ta share, tareda fadin Yahya a matsayina na kanwar ka, ka taimaka kabani Dama daya kacal, zan bayyana Duk kulla kullan da Karima ta aikata. Kaima kasan bazan taba maka karya bah. Ka yarda dani, Dad yace khadija a matsayin ki na kanwata ai bai kamata ki aikata aka a garemu bah, meyasa kika ci amanan wannan ahalin, meyasa kikayi mana karya, ga mama nan kema kinsan yadda mama take matukar kaunan ki duda cewar bah ita ta haife ki bah, amma tafi rubuta ki akan mu. Lokacin da Abban mu ya kawo ki gidan mu a matsayin marainiya, aka muka dauke ki tamkar yar ahalin mu har kika girma, soyayya, kulawa, da qauna, babu wanda bamu nuna miki bah, bamu taba bamban ta kan mu da ke bah, amma akan bai hanaki guduwa da wani namijin a wajan bikin ku wanda za'a muku keda Maryam bah, sannan kika je kika aure shi. kinsan halin da muka Shiga da muka ji labarin kin gudu da wani saurayin, Kinsan kunya da bakin cikin abunda kika aikata ya sanya mahaifin mu har silan akan yasa ya rasa rayuwar shi, meyasa tun farko baki fada mana ga wanda kike so bah, ai dashi zamu baki, basai kin kunyata mu a idanuwan jama'a. Amma bakomai komai yayi farko zaiyi karshe. Hawaye ne yafara gangaro wa daga idanuwan Doct khadija, cikin sheshekar kuka tace Dan Allah kubani dama daya zan fada muku duk abunda ya faru , tabbas kun yimin gurguwar fahimta ne, ku tsaga ku saurare ni. Grandma tace toh shikenen y'ata munajin ki, Muhammad Kabari ta fada mana abunda ya faru, Dad yace Tom shikenen muna jin ki, Kallon su Khalid da su nadira Dad yayi yace, ku bamu waje zamuyi magana. Dakatar da Dad doct khadija tayi da fadin Aa zuyi zaman su, suma aiba yara bane, ka barsu Suji abunda ya faru. Amma dan Allah kafun na fara inaso kowa ya bada hankalin shi wajena. Zama sukayi baki daya, yayin da kowa ya nutsu, tattaro nutsuwan ta Doct khadija tayi, ta fara magana kamar aka. Asali nida Karima babban kawaye ne tun muna bording school, zaro ido gabayansu sukayi, what! Dad yafada. Kwarai kuwa nida Karima babban kawaye ne, Kuma itadin sunan ta hassana ne, sudin yan biyu ne, but not identical twins, abunda yasa bakusan Karima bah shine bata taba yarda tazo gidan mu bah, saidai Ni dakuma Amina, koda tazo bata taba yarda ta shigo bah. sunan yar uwarta Amina , mun taso Cikeda kaunan junan mu, ko ina tare muke zuwa gidane kawai ke rabani dasu, saboda qaunan junan da mukeyi har alkawari muka daukan wa junan mu cewar Duk y'ay'an da muka Haifa saimun hada su aure, domin akan takara mana zumunci Nida Amina yar uwarta mun kasance masu kokari a class, yayin da ita bata da kokarin ko kadan, akan yasa muke yawan samu matsala da ita, take nuna k'ishin ta a bayyane, koda gasa ake ta makaranta toh nida Amina ne kawai ake kira gasa. Amina itace hussainan ta. Amina ta kasance Mace mai hakuri da Kuma kawaici, Tana da farin jini sosai a makaranta, Duk inda Ta shiga mutane na yabon ta. Ashe akan na bakan tawa Karima, kwatsam wata rana Aka aiko mana da sakon gayyata na makarantu wanda za'a fafata tsakanin dalibai. Kamar yadda muka saba, a lokacin ne itama Karima tace tanason Shiga gasar da akeyi, Tana son ta nunawa duniya cewar itadin bah doluwa bace bah, abunda yar uwarta keyi zata iya yin finsa mah. Malaman makaranta kuwa basu ja da akan bah, amma suka mata gargadin cewar indai ta bawa makaranta kunya toh za'a sallameta daga makarantar, cikin rashin tsoron abunda zaizo ya biyo baya Karima ta amince da Sharadin da malamai suka fada mata. bayan nan, gabadaya makaranta muka hallarci wajan taron daliban da akeyi, yayin da akace Duk wacce taci za'a bata babban kyauta dakuma scholarship na makaranta. Ni da Kuma Amina mun fafata Kuma munyi nasara, yayin da Karima kuwa ta bamu kunya a bainan jama'a, ganin hanata mata dariya yasa bakin ciki da kuncin ya dameta ta futa daga cikin hall din da gudu tana kuka. Yayin da mu Kuma aka bamu kyautu tuka da Kuma scholarship, iya kyauta muka karba bamu karbi scholarship bah, akan bah karamin bawa mutanen wajan mamaki yayi bah, inda dalibai suke fatan su sami scholarship, amma mu mun samu munce bamua so, dalilin akan kuwa shine Karima, Domin kada Karima taji Ba dadi akan yasa muka ki karba, bayan koma wan mu hostel, Karima ta daina mana magana, koh mun mata magana bata kula mu, saidai taita kula wasu kawayen banza marasa tarbiya, akan bah karamin damun yar uwata keyi bah, Hana tsaka da aka, wani matashi Mai suna Habib Dan sarkin bauchi ya fada a soyayyar Amina, sosai masoyan nan suke shan soyayya, Wanda baki bazai iya masalta irin son da suke wa junan su bah, Lokacin da muka rubuta WEAC din mu, muka futo da sakamako Mai kyau Dama mu a bangaren science muke nida Amina Ita Kuma Karima ART class, amma duda akan bata futo da sakamako Mai kyau bah. Akan bah karamin bata ran mahaifin su yayi bah domin kuwa mahaifinsu yana da kudi, dukiya, da Kuma wadatar arziki. Amma ace yarsa bata da kokari koh kadan, cikin baccin rai kuwa, budar bakin mahaifin su keda wuya ya kirata da Mai kwakwalwar kifi, jin akan datayi yasa tun daga ranar ta dora tsanan duniya ta dora mana. Amma akan baisa ta bayyana mana bah. Hana aka Habib yaje wajan Amina hira, daidai lokacin itama ta ganshi taji duk duniya babu Wanda takeso kamar shi, Ni kuma a lokacin ne mahaifin ku yace yayi min miji nida Maryam, daga nan sai na dora karatu na a inda na tsaya ban musa bah Kuma na amince da maganarshi, saboda a lokaci Banida wani a raina, Lokaci zuwa lokaci Habib ke zuwa gidansu Karima har wani sa'in yake futa damu shopping, Hana aka har labari yaje kunnen iyayen su, har sukace masa ya turo magabatan sa, jin akan bah karamin sanya shi farin ciki yayi bah, yayin da aka ce itama Karima ta futo da miji. Jin akan da Karima tayi yasa ta bayyana wa kowa abunda ke cikin ranta, jin akan kuwa bah karamin bata ran mahaifiyar su mai suna Jamila yayi bah, da Kuma y'ay'an su Suleiman bah. Amina tace tayi hakuri domin kuwa bazata iya sadaukar da soyayyar ta bah, ita kuwa Karima ta nuna mana cewar, komai ya wuce babu komai a zuciyar ta, ashe itadin munafuka ce. Bayan wasu kwanaki Habib ya turo magabatan sa , yayinda aka tsaida auren Amina da Kuma Habib. Ni kuma a lokacin an kusa bikin mu nida Maryam. A lokacin kuwa, Karima ta bijiro da kule kulen samarin, harta kawo min wani saurayi mai suna Harun, wai yana sona, ta karfi da yaji, Karima tasa na fada a soyayyar Harun, Yayinda muke soyayya Cikeda burgewa, Harun, ya kasance masu matsakaicin karfine, amma akan bai hana ni k'in sonshi bah, Ranar aure na kuwa, ta zuga ni wai mu gudu da Harun, ni kuwa nace mata gaskiya bazan iya butulci bah, kunyi mun abubuwa da dama, amma in rasa da abunda zan saka muku sai wannan. Aka dai taita zuga ni, nace indai saboda soyayya zaisa na gudu toh saidai na hakura, data ga nak'i sauraron ta, ta shakamin abu a hanci na, cikin kankanin lokaci bacci yayi hawan gaba dani. Aka suka cincibe ni suka kaini daji batareda nasan inda kaina yake bah, Bayan farfado wata, take fadamin cewar saita dau fansar abunda muka aikata mata nida Amina, lokacin ne Harun ke fadamin cewar bah sona yakeyi bah ita ta biyashi danya cimin zarafi Kuma nasa ahalin da suka yarda dani, su tsaneni, Suji kaff duniya babu ma yaudariya maciya amana sama dani, Kuka kamm nasha shi Harna godewa Allah, Hana tsaka da aka, Harun ya bayyana mun soyayyar sa agareni, tareda cewar shin zan auresa, Babu bata lokaci na yarda muka daura aure nidashi, yayin da ya gina mana gida na masu rufin asiri, Ashe a lokacin Karima ta dai photo na da Kuma Harun ran auren mu, ta tura muku, akan yasa kuka nuna baccin ranku akaina, rana bazata tashi ta fadi ba Tareda nayi kuka bah, Hana aka naji labarin itama Amina an daura mata aure da Habib, murna sosai nayi shi, domin kuwa har naso zuwa inda gidan ta yake amma kuma bansan gidan ta bah. Ba yadda na iya, aka na hakura na fauwala wa Allah komai, domin shine Mai jikan bayinsa. Babu bata lokaci, Harun ya neman mu makarantar Jami'a, na fara zuwa Harna karanci medicine, yayin da itama Amina abunda ta karanta kenen. Hana aka mukaji labarin cewar Abba ya mutu bisa hatsarin mota daya gamu dashi, kuka mai cike da danasani nayi, saboda a ganina nice sanadiyar mutuwarsa . Bayan lokaci ne Kuma naji labarin kayi aure ka auri Fatima. saboda kunya abunda na aikata bah Lallai ku yarda dani bah yasa nak'i zuwa auren. Hana aka kwatsam watarana na fara amai mukaji asibity, hanan likitoci suke sanar mana da cewar ina dauke da cikin wata biyu. Sosai mukayi murnan wannan cikin yayin da Haruna ya dora son duniya akaina har cikin yakai wata Tara. Ganin muna rayuwa cikin farin ciki da qaunan juna, yasa Karima ta kuma dawowa cikin rayuwar mu, a wannan karan bah ita daya bane, su dayawa ne domin kuwa tayi joining yan kungiyan asiri . Lokacin ta umarci mijina Harun da ya dunga mata aiki, shikuwa yace bazai taba aikata akan bah. Kuma yace da ita sai ya tona asirin ta a idon jama'a, ya dau Wayanshi Tareda kira police. Karima na ganin akan ta harbe shi da buduga, ya fadi a wajan mutacce, daidai lokacin kuwa na kuda ya kamani. Babu bata lokaci police zuka zo, suka kamata, aka kaita police station. Ni Kuma a lokacin na Haifi dana, kuka nashashi Harna gode Allah, yayinda aka suturta harun aka kaishi gidansa na gaskiya. Bayan shekaru biyu na gama makaranta na nayi NYSC na a garin Kano, yayinda akayi posting dina'a hospital, na Fara aiki bayan wasu lokaci naji labarin ta futo daga cell, akan bah karamin tayar min da hankali yayi bah, domin kuwa bansani bah ko wannan futowar tata ya kasance wani gagarumar matsalan, cikin sa'a kuwa ta daina bibiyar rayuwa ta. Hana aka na shirya Domin naje na nemi gafarar ku, zuwa na keda wuya naganta acikin gidan nan wai a matsayin matar aure, ganin aka bah karamin tayar min da hankali yayi bah, domin kuwa nasan da cewar bah alkhairy ne ya kawo ta wannan gidan bah. Akan yasa na juya na tafi gida na cigaba da lallaba rayuwata da Kuma na dana. Ina nan duty na a hospital naji kira ya shigo bah bata lokaci, na d'aga Kiran tareda karawa a kunne na, Muryar dana ji ne yayi matukar girgiza ni, muryar dana ji kuwa bata kowa bace illa na Amina, sosai Nayi murna Mara misaltuwa a ranar, mu ka taba hira, Kuma tace min zata dawo asibity da nake aiki. Nadira tace kina nufin Doct Amina itace yar uwar Mom, Doct khadija ta bata amsa da fadin kwarai kuwa itace yar uwata, amma kuma har yau har gobe babu wani a tsakanin su dayasan cewa sudin yan uwa bane, domin kuwa, duk saida na bi hanyan danasan cewar Karima baza ta ga Amina bah, domin karta ganta. Kamar yadda nake fada, bayan kwanaki aka kawo matar yahya, asibity zata haihu, yayinda iyaka Karima take na kuda, a taredai naga kun kawo su asibityn, ganin akan dana yi yasa nasa face mask ta yadda baza ku gane ni bace, Na karbi haihuwar Fatima da Kuma na Karima, cikin rashin sa'a Kuwa, dan da Karima ya haifa ya ruga mu gidan gaskiya, Shine sai Karima tamin barazana da d'ana, tace idan ban sauya yaron bah, na bata na Fatima saita kashe d'ana, jin akan yasa na dauki video a memory na, sannan na chanza danta da Kuma dan Fatima, yayinda ta kuma cemin, nace Fatima ta mutu, koh Kuma ta kashe dana, jin akan danayi bah karamin tsorata ni bah, amma ba yadda na iya aka na dauk'i wannan babbar kasadar, nace muku dan ku dakuma Fatima sun rasu. A lokacin naga hankulan ku bah karamin tashi yayi bah, bayan na isa gida nai ta kuka da danasanin abunda na aikata a gareku. Tabbas ban muku adalci bah, Kuma banyi wa Fatima adalci bah, domin kuwa babu abunda Fatima tayi wa Karima amma saboda rashin imani irin na Karima ta sa na raba da da mahaifiya. Kuma har yau har gobe, ban sake hada ido da dana bah, bansani koh yana raye koh Kuma ta kashe shi bah. Tana kaiwa nan ta fashe da wani matsanan cin kuka mai cin rai. Hada hannayen ta guri guda tayi tace, iya abunda nasani kenen dan Allah ina neman gafarku daku yafe min, dan Allah ku yafemin tabbas na aikata muku kuskure, Jikin kowannen su ne yayi sanyi, Hawaye yafara gangaro wa a idanuwan Fatima, fatima tace ni na ruga dana yafe miki duniya da lahira. Tashi su Nadira sukayi ,tareda rungume ta, Dad yace mun ruga damun yafe miki yanzu babu komai a zuciyoyin mu kinji kanwata. Kuma insha Allahu Karima saita gurbi abunda ta shuka. Domin kuwa bata ci bullus bah. Amma shin meyasa take cewa mun ci mata dukiya, fansa zata dauka, doct khadija tace wannan Kuma ita zata bada amsa Domin ni kaina bansan me take nufi bah. Dad yace toh amma shin Amina bata haihu bane har yau, Doct khadija tace ta haife danta Kuma saikuma karamar yarta amma bata kai shekara bah ta rasu. Allah ya jikan ta, gabadaya suka amsa da Ameen. Khalid yace yanzu ya zamuyi mu futa muje wajan Amriya Domin ta tashi Kabeer, Aunty amarya tace, inada wata hanya wanda bah kowa yasan da hanyar bah a gidan nan, domin ta hanyar nake bi nake zuwa kungiya, Kamar hadin baki suka ce, kungiya Kuma! ???????????????? WANNAN NA KUNE FAN'S, ASHA RUWA LAFIYA. COMMENT & SHARE PLS ? ALKALAMIN ?? AISHA M.B (BABY ISHA) ??? Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JYYV16dbYaX1dykLX7EE91 https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*?? (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ?asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau?i_.?? ALJANAR RUWA CE ??♀??? PAGE 4??8????4??9?? WRITTEN & DIRECTED ?? BY AISHA M.B?? (Baby isha) -------------------------------------- Kwarai kuwa kungiya, nima ina daya daga cikin yan kungiyan asiri ,amma bah nashiga bane don cutar da al'umma, nashiga ne kawai Domin tseratar da rayukan ahalin nan, da Kuma na Kabir, so da dama tayi yinkurin kashe Kabir, amma Allah bai bata ikon yin akan bah. Dan Allah karku yimin gurguwar fahimta, yanzu zaku iya bin nan hanyar Ba tareda kowa ya ganku bah, tashi su Khalid sukayi Tareda daukan mukullin mota, Doct khadija tace me Kuma zakuyi da makullin mota, Khalid ya bata amsa da fadin, ai da mota zamuje, doct khadija tace toh kenen dai Baku shirya zuwa neman Amriyan bah gaskiya, Kamar ya Khalid yafada, kamar dai yadda kaji, Baku shirya zuwa bah, ya za'a yi ace zakuje da mota, bayan kasan body guard dinnan na wakan sun zagaye gate baki daya, toh yanzu fadamin ta ina zaku futa da motan. Sai a yanzu Khalid ya tuna da cewar tabbas akwai yan kungiyan Mom a wajan, sadiq yace toh yanzu a ina zamu je kenen? Aunty amarya tace, abunda zakuyi shine ku tafi a napep, shine kwanciyar hankalin mu. Tom shikenen bara mutafi, amma doct khadija zaki biyomu, koh saboda bamusan gidan bah, yes of course doct khadija ta Bashi amsa, tashi gabadayansu sukayi, inda sukayi musu fatan nasara daga bisani su ukun suka fuce daga cikin gidan. Tafiyar su keda wuya, Mom ta banko cikin dak'in, a razane gabadayansu suka mike tareda ja da baya. Kallon su Mom tayi tareda watsa musu banzan kallo tace, me kuke shirya wane, koh Kuma shirya yadda zaku tseratar da rayukan kune, Nadira ta bata amsa da fadin, kwarai kuwa, idan mun tseratar da ran mu laifi ne? Koh kuwa akan ya shafe ki, buge mata baki Aunty amarya Tayi, tana mai fadin Nadira ki kiyaye ni, kada ki kuskure na karajin ki hanan, Maida Kallon ta kan Mom aunty amarya tayi tace, kiyi hakuri Karima, kinsan har yanzu yarinta ne ke damun ta, Murmushin mugunta Mom tayi tace, yarinta bah, toh shikenen Tunda yarinta ke damun ta, nima zan gwada salon yarintar tawa, Tana kaiwanan ta zaro wani zabgegen dorina, a hassale tayi kan Nadira da dorinan. Su Abdul na ganin aka, suka nufi inda take tareda ririke ta, Grandma tace yauwa ku rike ta, shegiya annamimiya, munafuka, da sauri Adeef ya futa, ba'a fi mintuna bah, ya shigo da doguwar igiya. Kwace kanta daga garesu mom ke sanyi amma ina akan ya cutura, daddaure tah sukayi, saida sukayi mata d'aurin rago, sannan suka rabuda ita. yayin da Grandma ta wafce dorinan daga hannun ta, tace Wato ke nan uwar shedanu koh, bah uwar shedanu bah, in mah kece kakannin mayu da aljanu, wannan bai shafeni bah, munafuka mai hanci socket, bamu zaki daka bah toh ni barana nuna miki salon yadda ake jibgan karnuka da akuyoyi irin ki, Tana kaiwanan, bata yi wata wata bah, ta fara shauda mata ajiki, ihuu Mom ta fasa, da sauri Amar ya toshe mata baki da zani, ya yinda yayi mata alama da hannunsa tayi shiru, Tattaro karfin ta gabadaya Grandma tayi, ta fara zuba mata dorinan Ajiki bah kakkautawa, ihuu Mom keyi da iya karfin ta, yayin da takejin dorinan na Shiga har cikin kwakwal war ta da Jikin ta, cigaba da zuba mata dorinan Grandma tayi, tana mai fadin, Bake uwar shedanu bah, toh yanzu ki ceci kanki a wajena,ai yau koh wallahi Mai cetan ki a wajena sai Allah. Tausayin Mom ne ya Kama kowannen su na dak'in, Dad yace Mama ki rabu da ita kawai, Kibari Allah yayi ikonsa akanta, Grandma tace, bazan barta bah, Tunda ita uwar shedanu ce, toh ta kira shedanun tah zuzo su ceceta a wajena, Saida Grandma taga Mom ta cigata, sa'anan ta rabuda ita, tareda danna mata rankwashi akai, gabadaya Mom ta zama abar tausayi, idanuwanta sunyi jajir kamar tsohuwar mayya. Kallon shi gabadaya tayi, yayin da take hayyana irin azabtar war da zata musu . ------------------------ Ammi bara naje nasha magani, naji kamar zazzabi nason kamani, Tom shikenen yusuf amma ka tabbatar kasha fah, Tom shikenen Ammi insha Allahu zansha. yinkurin tashi yusuf keyi amma ya kasa, inda a karshe yayi nasaran tashi, Hatake jiri mai karfi ya dauke shi, luuu ya tafi tareda faduwa a wajan sumamme. Innalillahi wa innahilahi rajihun! Ammi ta fada tareda nufan inda yusuf ke yashe a kasa tafara jijigashi, ganin koh motsi Bayayi, yasa ta kwalla wa baban yusuf kira,, Cikin kankanin lokaci, baban yusuf ya bayyana a wajan, ganin yusuf a kwance bah alamun motsi a tattare dashi ga kuma Ammi Tana ta faman kuka, akan yasa yayi Saurin isa inda suke. Amina meyafaru da yusuf? Ammi ta Bashi amsa da fadin wallahi bansani bah kawai muna Zaune yace min yanajin zazzabi, shine yace min Zaije ya shafa magani, ban hankara bah naga ya fadi, dan Allah kayi wani abun. Jin kamar Hana kuka yasa Amriya futowa daga cikin daki, tareda nufan hanyar falo, abunda ta gani ne ya girgiza ta, da sauri ta nufi inda su Ammi suke, tana mai fadin, Ammi meyafaru? Tun daga abunda yafaru harkashe Ammi ta zayyane wa Amriya. Kallon yusuf Amriya tayi tareda shafa kansa ta rintse idanuwan ta. Da sauri ta Bude idanuwan ta tace, yana bukatar taimakon gaggawa, ya ka mata mu kaishi asibity yanzu nan. Mikewa Ammi tayi tareda hawa kan upstairs da sauri, ta dauko hijabin ta da kuma na Amriya. Daukan car key baban yusuf yayi, sanya hijabin Ammi tayi, sannan ta bawa Amriya itama hijabin, karba Amriya tayi tareda sanya wa ajikin ta. Yinkurin daukan Yusuf babansa keyi amma ina akan ya cutura, wani dabara ne ya fadowa Amriya, saita hannun ta tayi daidai inda yake yashe, sannan tayi amfani da karfin ta na ALJANAR RUWA. ta Fara ju yashi, Bah bata lokaci, yusuf yayi sama, hanyar waje Amriya tayi da gangar jikin sa, su Ammi naganin akan suka biyo bayansu, Masu tsaron gidan na ganin aka, sukayo wajan da sauri, yayin da kowannen su ya tada mota, shigar da yusuf sukayi cikin mota, bah bata lokaci suma suka Shiga mota. in da masu gadi suka bude musu kofar gate, daya bayan daya, motocin suka Fara futa har suka gama futa baki daya. motocin gidan ne suka jeru akan titin, ganin goslow yayi yawa, babu hanyar da zasu bi, gashi bangare guda Kuma trailers sun tare hanya, yasa Ammi dora hannu a Kai tace shikenen zan rasa dana kamar yadda na rasa y'ata, Amriya tace insha Allahu babu abunda zai faru dashi, da yardar ubangiji babu abunda zai same shi. Kallon motocin da suka tare hanyoyin Amriya tayi, ta rintse idanuwan ta ,tareda saita hannunta daidai wajan motocin, tafara yin wasu abubuwa da hannayen ta, Hatake motocin suka Fara rarrabuwa, ya yinda trailers din suka samu hanyar wucewa, Sosai mutanen wajan suka Shiga yin mamaki, daya daga cikin masu tuka trailers din yace, taya akan ta faru motoci su raba kansu, kuma ta bada hanya ba tareda wani ya tu kasu bah, tabbas abun al'ajabi baya karewa. Barin wajan su Ammi sukayi, direct general hospital suka nufa, inda nurses suka futo tareda bawa yusuf gado suka Shiga dashi cikin emergency room, bah bata lokaci suka Shiga bashi taimakon gaggawa. Zama Ammi tayi ta kafa tagumi, zuwa Amirya tayi inda Ammi ke Zaune tareda rungume ta tace, Ammi Dan Allah kada ki sa kanki cikin damuwa. Aduar ki kawai yake bukata. Kallon Amriya Ammi tayi tace, wallahi Amriya tsoron abunda yafaru baya nakeyi, banason tarihi yakara maimaita kansa, kanwarsa cutar Asma ne ya kashe ta, Yanzu shima gashi yana cuta, ina tsoron kada shima ya tafi ya barni kamar yadda itama ta tafi ta barni. Amriya tace ki kwantar da hankalin ki, Kisa a ranki cewar danki yasa mu lafiya. Daya daga cikin nurses din ce ta futo, Ammi na ganin aka tayi Saurin mikewa, tareda nufan inda nurse din ke tsaye, shima abban Yusuf ya nufi wajan. Amriya tace ya jikin Mara lafiyan, Nurse din ya basu amsa da cewar da sauk'i, amma danku yana bukatar jini sosai saboda jinin shi yayi kasa, kuma akan kan iya sa wani Bangare na jikin shi yasamu matsala. Dole dai hana bukatar blood group wato (Onegetive) in bah aka bah, am sorry to say, zamu iya rasa shi. Rass gaban Ammi ya buga, yayin da Abban yusuf yace nurse dole ne sai irin jinin sa za'a bashi? Nurse ta bashi amsa da cewar yes of course and we need the blood urgently, Tana kaiwa nan, ta shige ciki. Dafa kanta Ammi tayi, yayin da takejin kanta na mugun saramata , Abba yace toh mu bashi mana jinin koh, Kallon Abban yusuf Ammi tayi tace, ka manta mu bah O negative bane, ka manta bazamu iya bashi jini bah, Abban yusuf yace but why?, Ammi ta bashi amsa da cewar wato har ka manta yusuf Adopted child ne, ka manta da cewar yusuf bah dan mu bane, Sai a yanzu Abban yusuf ya tuna da cewar tabbas yusuf bah dansu bane adopted child ne. Kallon su Amriya tayi cikin rashin fahimtar maganganun su tace, Tunda yana bukatar jini ku bashi mana koh Kuma ni na bashi nawa. Kallon ta Ammi tayi tace, ke Amriya kina dauke da ciki bazai yu ki bashi jini bah, muma Kuma bazai yu mu bashi jinin mu bah, amma saboda me? Amriya ta tambayi Ammi, Ammi ta bawa Amriya amsa da cewar, saboda yusuf bah dan mu bane bah. Zaro ido Amriya tayi tace mee, kina nufin yusuf bah danku bane, toh wacece mahaifiyar sa? Ammi tace wallahi muma bamu sani bah, a bakin hanya muka tsince shi lokacin baya cikin hayyacin shi, baisan ciwon kansa bah, a lokacin muna fama da rashin haihuwa, sai Kuma Allah ya bayyana mana yusuf a matsayin da a garemu. Kuma a halin yanzu dole Mahaifyar sace kawai zata iya bashi jini. ---------------------- Kwan -Kwan -Kwan, su Khalid suka Shiga Kwankwasa kofan gidan, daya daga cikin masu tsaron gidan ne ya Mike tareda nufan hanyar gate din ya bude musu gidan. Kallon su Mai gadin yayi, ganin doct khadija ce yasa yayi Saurin wangale gate din, tareda gaisar da ita, amsawa Doct khadija tayi tace, shin mutanen gidan suna nan kuwa? Mai gadi ya bata amsa da fadin, wallahi gabadayan su, Sun futa, dansu ne bah lafiya, yanzu mah suna Chan babban asibity, Innalillahi wa innahilahi rajihun! Doct khadija tafada, babu dai abunda ya same shi koh, Mai gadi yace babu abunda yafaru, amma yana ga kamar hankalin ki ya tashi, cewar Mai gadi. Doct khadija tace babu komai shikenen, Kallon su Khalid tayi tace, ku tawo mu wuce asibity suna Chan, Tarar napep sukayi, yayin da suka Mai kwatan cen asibityn, direct Asibityn Mai napep ya nufa dasu, ba'a fi mintuna ashirin bah suka isa wajan. Futowa sukayi daga cikin napep din, yayin sadiq ya biyashi kudin sa. Shiga ciki sukayi, inda suka tarar da su Ammi a zazzaune, Amriya na ganin zu Khalid tayi saurin kauda Kanta gefe. Da sauri Doct khadija ta nufi inda Ammi ke Zaune. Ganin Doct khadija, yasa Ammi yinkurin mikewa, zaunar da ita Doct khadija tayi tace Aa kawata basai kin tashi bah, ya jikin nasa yanzu, Ammi tace da sauki, amma nurse tace dole yana bukatar karin jini Kuma Onegetive, in bah aka bah zai iya rasa rayuwar sa . Doct khadija tace jini na Onegetive ne, muje zan bada nawa jinin, Aa khadija you don't need to stress yourself, Doct khadija tace no Amina what are we friends for, na taimake ki, kema ki taimaka min, yusuf shima a matsayin dana yake , kinga bazan ga yana cikin magagin mutuwa Kuma naki taimakon sa. Tashi Doct khadija tayi tareda Shiga cikin room din, tareda Sanar da nurse din cewar zata bada jinin ta, Kwantar da ita akayi sannan aka zuki jinin ta, yayin da nurse din ta bawa Doct khadija Apple ta ci. Saida aka ibi wajan leda guda na jinin Doct khadija, sannan aka sanya wa Yusuf. Yin kurin tashi Doct khadija keyi, Nurse din ta dakatar da ita da fadin, Aa bai kama ta ki tashi bah yanzu, kina bukatar ki kwanta, ku huta, Doct khadija tace na ruga dana kwanta babu damuwa inason zanyi wani abu mai mahimman ci ne, Tana kaiwa nan ta fuce daga dakin. Su Amirya na gani ta suka isa Inda take, Ammi tace har kin bada jinin, Doct khadija ta bata amsa da cewar Eh na bada, godiya sosai Ammi tayi mata, yayinda Doct khadija tace babu godiya a tsakanin mu. Kallon Amriya Doct khadija tayi tace, Amriya muna bukatar taimakon ki, Kabeer yana cikin halin tsaka mai wuya, kuma da taimakon ki da taimakon Allah, zaki iya fidda shi daga wannan halin da ya shiga, Dan Allah Amriya kada kice baza ki je bah. Kallon ta Amriya tayi tace, bazan taba zuwa wannan gidan bah, na ruga na yi alkawarin bazan Kara sanya kafana a gida nan bah, kuma dalilin Kalb, bazai sa na karya alkawari na bah, Khalid yace, Amriya Dan Allah badan Halinsa bah ki taimaka mana, cikin fusata Amriya bazan jee bah, bana sonsa, bana kaunar ganin sa, kuma bazan taba taimaka masa bah, tun wuri kune mi inda dare yayi muku. Idan mah kuna tunani zanje gidan nan wai da sunan taimako, toh ku maida ita tatsuniya, domin kuwa bazan je bah. Sadiq yace amma fah Amriya, kabir zai iya rasa rayuwar da, idan baki taimaka masa bah. Amriya tace toh ni mene nawa, ai nauyi bah akaina yake bah, Allah ne sai bayarwa Kuma shine Mai karbe abarsa, Dan aka idan lokacin sa yayi Kaga saidai muce Allah ya jikan sa. ----------------------------------------- COMMENT & SHARE PLS ??? ALKALAMIN ?? AISHA MUHAMMAD BASHIR ??? (BABY ISHA) ?BISSMILLAHI RAHAMANI RAHIM ? ALJANAR RUWA CE ??♀??? PAGE 4??9????5??0?? WRITTEN & DIRECTED?? BY AISHA M.B?? ----------------------------------- Dan jimm Ammi tayi, tace Maganar ki hakane Amriya, amma da mutane zasu bi ta halin koh in kulan da ake nuna musu, koh irin rashin mutum cin da akayi musu, da babu Wanda zai Kara taimako a duniya, Dan aka baza kiyi wannan taimakon danshi bah, amma kisa a ranki cewar zaki taimake shine Dan Allah. Amriya tace hakane amma kuma na ruga danayi alkawari, kuma banason na kasance mai karya alkawari, domin kuwa karya alkawari ba abu bane mai kyau. Akane Amriya, amma Domin cetan Dan uwa, mu kan iya sadaukar da komai na mu, harda alkawarin mu domin cetan rayuwar sa daga cikin hatsari, nasan da cewar kin tsani kabeer, amma danne zuciyar ki zakiyi, kije ki cece shi, ke kanki zaki yi farin cikin cewar kema kin ceci rai daga mutuwa, kuma zakiyi tsanan da kike zai tafi, kije Insha Allah komai zaiyi sau?i. Amriya tace naji shikenen zanje, amma har abada tsanan da zai cigaba da kasance wa acikin zuciyata, domin kuwa Shida kansa ya dasa min tsanar sa a zuciya tah. Ku taso mutafi cewar Amriya. Murna sosai su Khalid sukayi ganin ta amince zata bisu. Mikewa Amriya tayi , tareda fucewa daga cikin reception din, su Doct khadija na ganin aka ,suka bi bayan ta da sauri, tarar musu napep sadiq yayi, tareda yiwa mai napep din ?watan cen gidan. Hawa napep din sukayi, basu suka isa gida bah, sai wajan la'asar. Futowa sukayi saga cikin napep din, yayin da sadiq ya biya mai napep din hakkin sa. ?arewa gidan kallo Amriya tayi, Tana mai fadin, ban taba jin koda sau ?aya nayi kewar gidan nan bah, Wanda nasan nayi kewar su a gidan nan sune, Aunty amarya, Dad, da Kuma Grandma. Doct khadija tace, Allah sarki Amriya suma yan gidan abunda yasa kika ga sun miki aka, saboda idanunwan su ya rufe ne basusan gaskiya bah, amma kinga yanzu, sun fahimce ki, kuma sun gane gaskiyar lamari , Sadiq yace kwarai kuwa, a lokacin bamusan menene gaskiya bah, amma yanzu mun gane gaskiya Kuma insha Allah zamu kiyaye gaba, Dan Allah ki tawo mu Shiga please, Ku shiga ciki zan biyo ku daga baya cewar Amriya, Khalid yace, kin tabbata zaki biyo mu, Amriya ta Bashi amsa da fadin kwarai kuwa zan biyo ku, Suna jin akan yasa kowannen su Shiga ciki, yayinda suka bar Amriya a wajan. Share hawayen dake shirin zubo mata tayi, Tana mai fadin, ban yi niyan zuwa gidan nan bah, amma zuciya ta baza ta iya juran ganin sa acikin wannan yanayin bah, dole ne na ceci rayuwar sa badan halin sa bah. Bangaren su Doct khadija kuwa, suna Shiga ciki suka tarar dasu, Grandma a zazzaune kowa na tofa albarkacin bakin sa akan Mom, Mamaki ne ya kamasu, ganin Mom a daddaure jikin gado, ga idanuwan ta sun kada, sunyi jajir saboda duka, cikin kidima Doct khadija tace waye yayi mata wannan dukan? Grandma ta bata amsa da fadin, i tasidi madam, kwarai nice nan, koda magana, Doct khadija tace babu komai, amma kuma yadda kika yi mata dukan nan, zuciyarta Kara hassala zaiyi, kuma zaku kara tunzura tane. Grandma tace, bah tunzura bah koma sauya kammani zatayi ta koma shedaniya, bai damen bah, Tunda nidai na daki na jaki a jikin ta, an wuce wajan, Wallahi akan mah kadan ta gani, shegiya dangin gajeru kawai. A hassale Mom tace wallahi halima zaki gane kuren ki, Grandma tace, kutusin karan chan, bala'i, yau akwai gagarumar fad'a a gidan nan, ni kika kira da suna na, koh sanda Maman ki saratu take yawo akan keke, koh nono bata Fara bah, bata isa ta kirani da sunana bah, toh ki sani, wallahi yau saina ci ubanda yayi tattalin goron auren bikin gyatumar ki. Tana kaiwa nan ta dauki dorinan ta nufi kan Mom, daga hannun ta tayi sama da zimmar sha?awa Mom bulala, ba zato, bah tsanmani taji an rike mata hannu. Da sauri ta juya DAN ganin wanda ya dakatar da ita, hatake ta hada ido da Amriya, da sauri ta saki bulalan, tana mai fadin, Allah sarki y'ata Amriya kin dawo kenen, yau ke nake son kiyi wa wannan balamar dukan ja da baki. Karbar dorinan Amriya tayi daga hannun Grandma, tare da, jefar dashi gefe tace, duk Bakua bukatar wadanan abubuwan, ka mata ai ku barta domin kuwa yadda kike zagin ta, kina rage mata zunubi ne. Koh Baku yi mata Komai bah, watarana zata gurbi abunda ta shuka. Dad yace kwarai kuwa y'ata, maganar ki gaskiya yace, zamu rabu da ita, amma dan Allah kizo ki duba mijin ki haryanzu bai farfado bah, Shidin bah mijina bane, ku bazai taba kasancewa mijina bah cewar Amriya. Tom shikenen Amriya Amma Dan Allah ki taimaki rayuwar shi, cewar Mahaifyar kabeer. Da sauri Amriya ta juya kamar ta taba jin wannan muryar, juya warta keda wuya suka hada ido da Fatima wato Mahaifiyar Kabeer, da sauri Amriya ta nufi inda take tareda rungume ta tace. Dama kin futo, yanzu sungane kece asalin mahaifiyar Kabir koh, gaskiya nayi murnan ganin ki, Murmushi Maman kabeer tayi tace kuma ina farin cikin sake ganin ki, yanzu bah wannan bah, ki taimaki rayuwar dana, badan halin sa bah, for my sake kinji. Girgiza kai Amriya tayi cikin garin ciki tace, ai kodan ke mah, dole na Samar masa da lafiya karki damu Insha Allah zai samu sauk'i. Tashi tayi tareda nufan inda Kabir ke kwance, kare masa kallo tayi, tana karajin wani sabo tsanan da acikin zuciyar ta. Daukan hannun sa wanda zoben ta ke sanye a jiki tayi, tareda rike zoben tsamm , yayin da ta rintse idanuwan ta. Jikin shi ne yafara motsawa kadan kadan, yayin da zuciyar ta ke Duka da sauri sauri, amma duk da akan bata sake shi, saida takai kusan minty ashirin amma bai farfado bah. Ganin aka yasa ta ta Fara hawaye Hatake hawayen ta ya disa akan zoben, cikin kankanin lokaci zoben yayi aske wanda ya gauraye gabadaya dak'in. Jikin kabeer ne ya fara karkarwa, ganin akan yasa Amriya rungume shi a jikin ta, A hankali yafara bude idanuwan sa, inda daga karshe, yayi nasaran bude su baki daya. Sakin shi Amriya tayi tareda kwantar dashi ta mike da niyar tafiya, bah zato taji ya damke hannun ta, yayin da hawaye ke bin gefen fuskan sa. Hatake taji wani irin kasala Tareda jin tausayin shi ya Kama ta, wafce hannun ta tayi daga nasa, da sauri su Dad suka nufi inda yake a kwance, daga shi Dad yayi tareda rungume sa yace, kana lafiya dai koh Kabir, Nufan hanyar waje Amriya tayi ba tareda ta Bari kowa ya ganta bah, Kallon su tayi gabadaya, tareda sakin murmushi daga bisani ta fuce daga gidan . Doct khadija ce tace, Kabir Kaga asalin mahaifiyar ka nan, itace Maman ka, itace ta kawo ka wannan duniyar, Kallon mahaifyar sa, Kabir yayi hawaye na bin kan kuncin shi yace "Mama", jin akan yasa Fatima fashe wa da kuka, rungume Kabir tayi tana mai fadin, ka yafe min dana, laifina ne, ban taba bayyana a gareka na nuna maka cewar ni mahaifiyar kace, ka gafarce ni. Kabir yace babu abunda kika min Umma, nine ya ka mata na nemi yafiyar ki, dan Allah ki yafe min, Fatima tace na yafe maka duniya da lahira Kabir, Allah yayi wa rayuwar ka albarka. Bangaren Mom kuwa ganin kowa hankalin shi nakan Kabir yasa ta Fara yunkurin kunce kanta, inda a karshe tayi nasaran kunce zaren da suka daure ta dashi. Mikewa tayi da sauri, ta Kare musu kallo, sannan ta fasa wani mahaukacin dariya. A firgice gabadayan su suka waigo, tareda kura mata ido, Mom tace wato ni zaku daure koh, you saina kashe ku baki daya, Tashi Kabir yayi cikin kasala yace, menene muka aikata miki Mom meyasa kike haddaban rayuwar mu, indai saboda kudi ne koh dukiya, gasunan duk ki dibi na iba ki bar na bari, amma meyasa kike fadin Lallai sai kin kashe mu, ki barmu da bakin ciki da kuncin da kika sanya mu mana, iya akan bai wadace ki bane, Mom ta bashi amsa da fadin kwarai kuwa akan bai ishe ni bah, Nadira tace Mom meyasa kike aka, ga y'ay'an kinan suma kin hada dasu, duk mene aka, menene silan aka, Grandma tace kwarai kuwa, ki fada mana wane abu aka yi miki da kike son daukar fansa? Mom tace Yunusa yusuf wato mijin ki, shine silan komai da ke faruwa daku, Grandma tace yanzu mijin nawa mah saboda Allah da annabi baza a bar ruhin sa yasamu salama bah, sai anyi masa sharri, Tabbas nasan karya kike bawani mijina da ya miki wani abu. Dakatar da Grandma Kabir yayi da fadin ki bari muji menene yafaru, maida Kallon ta kan Mom yayi, yana mai fadin, ki fada mana abunda ya faru. Dad yace dakata tukunan, dole Sai Maryam da Habib suna nan domin banason ayi komai a bayan idonsu, yanzu ku kiramin Habib da Kuma Maryam yanzu, suzo, daukan wayar sa, Sadiq yayi tareda Kiran Abban sa wato Habib, sannan shima Khalid ya dau waya Tareda kira Mahaifyar su Mami. Bayan wasu hawanni kowannen su ya hallara . Dad yace toh Alhmadulillah kowa yana nan, yanzu zaki iya magana Kallon su Mom tayi tace. SHEKARU BAYA DA SUKA GABA TAH. Mahaifina da Kuma mahafin ku, wajen bussiness dinsu daya, Kuma sudin sun kasance babban abokai nee. Komai tare suke yi, amma mahaifin ku yafi mahaifina kudi nesa bah kusa bah, duda aka kakan ku bai taba nuna wai shidin wani ne. Hana aka sai suka samu sab'ani Shida babana, akan wani maganar kudin da suka samu wajan Millions of Naira, sai mahaifin ku ya yanke cewar za'a kai gidan marayu, Wanda babana tsam bai amince da akan bah domin shi a ganin shi da akai kudin gidan marayu gwanda su Kara wa kansu jari, shikuwa kakan ku yace, indai rabuwa ce saidai su rabu amma bazai taba bin maganar sa bah. Aka kuwa akayi yayinda kowannen su yayi hanyar sa, babu wanda yakara kula wani acikin ku. Hana aka karayar arziki ta samu babana, yayinda muka talauce, koh gishiri Bamua samu mu siya saboda tsanannin talauci, a lokacin mahaifina ya yanke cewar zai Shiga qungiyar asiri domin yayi kudi ya zama sananne wanda babu kamar sa. A lokacin yaje yayi joining qungiyan asiri, amma a lokacin aka gargadi mahaifina da cewa kada ta kuskure ya fadawa kowa, Kuma dole ya kawo babban abokin sa wanda yake matukar kauna, sannan yayi sadaukar wa da jinin sa. Mahaifina baiyi jayayya da akan bah, ya yarda da umarnin da aka bashi. Bayan wasu kwanaki. Mahaifina yayi kudi, dukiya suka habbaka, yazama sananne wanda babu kamarshi, haryazo yafi mahafinku kudi. Hana aka, babana ya nemi suyi sulhu da mahaifin ku, shikuwa mahaifin ku, ya hakura suka koma normal yadda suke a da. Sosai suka kara kaunatar junan su, inda mahaifina ya yanke cewar zai fada wa mahafin ku komai da komai, abunda yasa arzikin shi yayi yawa... Hana tsaka da aka, baba na, ya nemi su fita da Mahafin ku, babu jayayya Mahaifin ku ya amince da akan, inda baba na ya kaishi Chan cikin jeji, sannan ya Kalli abokin nasa ya ceda shi, Tabbas Kai abokine na kwarai, Amman inason na fada maka wani sirri na, Kuma Dan Allah inason ka adanamin, karka Bari duniya ta sani, mahafinku ya ceda baba na, Menene sirrin? Meyasa ka kawo ni daji? Me kake shirin aikata wa? Hatake baba na ya kira sauran yan qungiyan, lokacin da mahafin ku ya gansu, yayi matukar tsorata sosai, A lokacin babana ya sanar dashi komai da komai, inda mahaifin ku yak'i amince a sadaukar da jinin sa inda a karshe yace saiya tona masa asiri, duniya tasan cewar shidin maciyi amana ne, Shi Kuma a lokacin mahaifina ya Shiga bashi hakuri, Kuma yayi masa alkawarin cewar zai bashi kudade Duk abunda ya keso, amma Dan Allah kada ya tona asirin shi a idanun duniya, Hatake mahaifin ku ya kira police officers, suka zo suka tafi da baba na, Shi Kuma mahaifin ku ya kwashi kudaden baba na, ya kaiwa su police, inda police din suka raba kudin a tsanin su. Yayin da Baba na ya tafi magarkama na wajan shekaru goma, bayan ya futo, yaga komai nasa ya yi kasa, kudaden da ya Tara da duniyan da yake dasu duk babu, akan ya sashi cikin damuwa har yasamu ciwon zuciya, yana cikin kakarin mutuwa ya kirani, ya sanar dani duk abunda ya faru, hawaye ne suka Fara bin kan kuncin Mom, sannan ta cigaba da fadin, Baba na yace na daukan masa alkawarin cewar zan daukar masa fansa, bazan taba rabuwa da ku bah, ni kuwa na daukan masa alkawarin cewar saina ga bayan ku baki daya, bazan bar koda kud'a wanda nasan ya futo daga gidan nan bah, saina raba ku da farin ciki, saina sanya ku cikin kunci da bakin ciki, Ina kaiwanan, Baba na ya tashi da zummar yaje zai kaini na Shiga qungiyar asiri, rike hannu na yayi yayin da muka futa wajen layin, Ban hankara bah, naji han fara je fawa baba na Duwatsuna, da Kuma rodi, kuka a lokacin nai tayi, yayin da na dunga rokan su, subar min mahaifina, sannan ta Kalli Amina da Kuma mahaifiya ta, wacce ke a tsaye basu tanka wa mutanen bah, A lokacin raina yayi matukar baci, ganin mahaifiya ta da yar uwata, basu tanka wa mutanen bah, a lokacin naji tsanan kowannen su a raina, Aka suka cigaba da jifan Baba na har saida numfashi ya futa daga jikin shi, sannan suka barshi a wajan, sukayi tafiyar su. Babu wanda ya taimaka min, ni da kaina na dauki gawar mahaifina sannan ta kaishi makabartar yayin da yan qungiyan asiri suka taimaka min, muka bunne sa, Tunda ga lokacin na Shiga cikin yan qungiyan asiri, yayin da jini na ke tafarfasa, fansa kawai take son dauka, hana aka na Fara bibiyar mahafin ku, ban daina bibiyar sa bah, har saida naga na kawar da rayuwar sa, bayan nan kuma, naje gidan mu sannan na lashe mahaifya ta, Itama Amina zan kashe ta, amma abunda yasa ban kashe ta bah tana gidan mijin ta a lokacin, yasa na barta da ranta amma duda akan bai hanani bibiyar rayuwar ta bah. daga nan kuma na shigo cikin ahalin nan a matsayin mata, na saka Y'aya na Suleiman ya bani kai a matsayin mata, Kuma na shigo gidan nan domin daukar fansa . Kuma bazan dakata bah, har sai na cikawa mahaifina burin shi na karshe kafun na sarara Wannan shine . Ajiyan zuciya gabadayan su sukayi, inda Mami ta fara magana kamar aka, toh mahaifin ki ya mutu, amma ai bah mahafin mu ne ya kashe shi bah, Kwarai kuwa mahafin ku ne ya kashe baba na, da mahafin ku bai fada wa duniya wanene baba na bah, da haryanzu nasan yana raye, Kuma na ruga dana daukan wa Baba na alkawarin cewar, Har jikokin Yunusa yusuf, bazan bari bah, Domin har su zan hada na kashe. Kuma shine zai sa a kara mun matsayi acikin kungiya. Doct khadija tace, amma meyasa ni kika kashe min dana, Kuma kika kashe yarinyar Amina. Kuma kinsan da cewar Amina batasan cewar ke yar uwarta bane Domin rabonda ku hadu yakai, kusan shekaru talatin da yan Kai, amma ke kingane ita din yar uwarki ce, yayinda ita bata sani bah, Mom ta bawa Doct khadija amsa da fadin, ni ban kashe danki bah domin kuwa danki yana raye bai mutu bah, zaro ido Doct khadija yayin da jikin ta yafara karkarwa tace yana ina Dan Allah ki kiramun dana, inason na ganshi. Mom tace zan fada miki Amman kafun nan, ki kiramun yar uwata Amina da Kuma danta da mijin ta yanzun nan, Cikin rawar jiki, Doct khadija ta dauki wayar ta, Tareda dialling number Ammi wato Amina, ringing biyu Ammi ta dauka Tareda karawa a kunnen ta tace, hello Salamu alaiki, Amsa sallamar Doct khadija tayi tace, Yar uwa, Dan Allah keda mijin ki da Kuma danki Duk kuzo yanzun nan, Ammi tace, amma dai lafiya koh, Doct khadija tace lafiya ce ta kawo akan karki damu babu komai kuzo kawai, Tom shikenen gamu nan zuwa gidan su Kabir din, katse wayan Ammi tayi, yayin da ta Sanar da Abban yusuf komai da komai, sannan ta samu yusuf wanda yasamu sauk'in jikin shi sosai, tace masa ya shirya zasu je gidan su Kabir, bah jayayya, yusuf yace Tom shikenen, Cikin kankanin lokaci suka isa gidan su Kabir, yayin da Amar ya kaisu dak'in da gabadayansu suke, Shiga ciki sukayi sallama rike a bakin su. Amsawa su Grandma sukayi, guri su Ammi suka samu sannan suka zauna, Abban yusuf yace lafiya dai koh naga kowa ya taru hanan, Aunty amarya tace lafiya lau wallahi, Dama wani Dan karamin issue ne ake tattauna wa akai. Kallon Ammi Aunty Amarya tayi tace shin Maman Yusuf kinsan wannan matar ta fada Tareda nuna Mom, Kallon Mom Ammi tayi tace, Aa ban Santa bah, amma nasan cewar itace Maman Kabir, Kuma tana min Kama da yar uwata hassana. Doct khadija tace idan na fada miki wani abu zaki yarda?, Ammi tace me zai Hana, zan yarda mana, Doct khadija tace, toh dai wannan da kike gani itadin yar uwarki ce wato hassanan ki, wacce kanku ya rabu akan Abban yusuf, Da sauri Ammi ta Mike, Tareda Kallon Mom tace, da gaske kece hassana ta? Mom ta bata amsa da fadin kwarai kuwa nice nan, nina hanaki sukuni a gidan auren ki, na saka kika rasa yarki wacce kike mugun qauna wato Sabreena, Kallon ta Ammi tayi a hassale tace, dama kece, ina kika kaimin y'ata, bayan kinsan cewar ita kadai na haifa, wato dana kaita asibity lokacin da Asman ta ya tashi ke kika kashe ta koh, Meyasa zaki aikata min aka bayan kisan ita kadai gareni. da kallon mamaki Yusuf ya Kalli Ammi, sannan yace, Ammi ni din fah, ni bah danki bane. Kallon shi Ammi tayi tace kwarai kuwa kai bah dana bane, Kai adopted child ne, zama Ammi tayi hawaye na bin kan kuncin ta, tace kayi hakuri nayi boye maka gaskiya na tsawon shekaru, tabbas Kai bah dan mu bane, sabreen itace kadai yar dana haifa. Hatake kan Yusuf yayi mugun saramai, dafa kanshi yayi, yafara karanta adu'oin rage radadi, dago kai yayi sannan ya tambayi Ammi yace, toh Wacece mahafiya ta, Kafun Ammi tayi Magana, Mom tace khadija itace mahaifiyar ka, zaro ido gabadayansu sukayi, cikeda mamakin kalaman Mom, Ammi ta kalle ta tace, khadija Kuma! taya kika san khadija ce mamar sa, Mom tace saboda ni da kaina na dauki Yusuf sannan na hajiye shi a kofan gidan ku, a lokacin Kuma na buya, bayan kun dawo daga asibityn da kuka je akan rashin haihuwa da kike, kuka ganshi sannan kika yanke cewar ku dauke shi. Kallon Doct khadija Yusuf yayi yace, kenen Doct khadija itace mahaifiya ta, akan bazai taba yuhuwa bah, da sauri doct khadija ta Mike, sannan ta isa inda yusuf ke tsaye, ta Kalli bayan wuyan sa ta tabo dake wuyan sakk irin na wancan, Sannan tace, tabbas kaine dana, kaine dana, Dama, zan sake Ada ido dakai a duniya, rungume ta yusuf yayi, yace kiyi hakuri umma tun kwanakin nan bansan cewar ke din mahaifya ta bace, sai yau, na miki alkawarin zan rike ki hannu bibbiyu, bazan taba rabuwa dake bah. Sosai Ammi tayi murnan ganin asalin mahaifiyar Yusuf, Abba wato mijin Ammi ne ya katse su da fadin, toh ita y'ata Sabreen Tana ina? Ina kika kaita, Dariya Mom ta kwashe dashi Tareda fadin kuna Tareda yarku, amma Baku san itace yarku bah, Dad yace bah abunda aka tambaye ki kenen bah, tambaya itace, ina yarsu take Kuma wacece yar su , Mom tace bah kowa bace yar su, illa "Amriya, tabbas Amriya itace yar ki. ???????? COMMENT & SHARE PLS ??? ALKALAMIN ?? AISHA M.B (Baby isha ) ??? Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JYYV16dbYaX1dykLX7EE91 ?BISMILLAHI RAHAMANI RAHIM ? ALJANAR RUWA CE ??♀???♀?? PAGE 5??0????5??1?? WRITTEN & DIRECTED ?? BY AISHA M.B?? ----------------------------------------- Zaro idanuwa gabadyansu sukayi, suka hada baki wajan fadin What!, jiri ne ya fara daukan Ammi, da sauri tayi saurin dafe kanta, Tana mai fadin Amriya, itace sabreen dita, kenen itace y'ata, why? Meyasa tsawon wannan lokacin ban gano cewar ke y'ata bace, ta karashe maganar tareda fashe wa da kuka . Mamaki ne ya Kama kowannen su na dak'in, Nadira ce tayi karfin halin fadin, idan Amriya yarki ce, that means itadin mutum ce, toh tayaya ta zama ALJANAR RUWA How? Dariya Mom ta kwashe dashi, tareda fadin nice nan, na maida ta ALJANAR RUWA, Kuma ni kadai ce nasan a inda zata samu maganin waraka ta, ta koma asalin mutum, Amma bazan fada bah domin nice nan zan ga bayan tah. A fusace Ammi ta Mike tareda nufan inda Mom take tareda shake ta tace, kin rabani da y'ata na tsawon shekaru, akan bai ishe ki bah, meyasa kike son daukar rayuwar ta? Kin ruga kin maida ta ALJANAR RUWA, akan bai wada ce ki bah, menene ta tare miki da kike son ganin bayan tah. A fusa ce, Mom ta Kalli Ammi tace, tambaya ta kike me ta taremun, toh bude kunnuwan ki kiji, yarinyar ki ta tare min abubuwa da dama, idan bakusani bah toh yau kusani, Ita ta hanani kashe ku tun wuri, ita take Kare Kabir a koda yaushe, lokacin birthday Nadira, ni na saka wa kabir guba, sannan ita Kuma Amriya ta dauka tasha, akan ya bata min rai sosai, banso akan bah, naso ace Kabir ne yasha sannan ya mutu, Amma ganin akan danayi yasa na kira police domin su dora masa laifi akansa, amma still yet saida ta cece shi a wajan Police, ta hana aka ki tafiya dashi. Babu abunda banyi bah, dan ganin na kawar da Kabir d'aga doron duniya, Amma wannan yarinyar Amriya ta Hana ni, ita take dakatar dani, nayi yinkurin kashe ku amma a koda yaushe ta kasance tana taimaka muku, kowane shiri na toh saita san yadda tayi ta wargaza min plan's dina, now tell me, bata tare mun abubuwa bah?. Hawaye ne ya fara bin kuncin kowannen su na dak'in, Mami ce tayi karfin halin fadin, Allah sarki Amriya, yau gashi dai gaskiya tayi halin ta, hakika kedin mace ce ta gari, duk Wanda yayi nasaran samu Mace irin ki toh hakika wannan mutum, zai kasance a koda yaushe Mai sa'a. dafa kanshi Kabir yayi, yayin da yake jin zuciyar shi na masa zafi da kuna, tareda fadin, ki gafarce ni Amiriya, tabbas nayi dana sani, a koda yaushe kina yawan fadamin cewar, watarana saina yi dana sani, kuma saina san mahimman cin kasantuwar ki a rayuwa ta. Tabbas maganar ki ya zama gaskiya, dan Allah ki taimaka ki yafe min yana kaiwa nan, ya mike tsaye, tareda fuskan tarsu yace, zanje na nemo matata, zan nemi gafarar ta, Kuma sannan na nemi ta dawo cikin rayuwa ta bah, domin kuwa in har Amriya bata kasance a rayuwa ta bah, toh zama na a duniyar nan ya Kare. Tashi Ammi tayi tace, kwata kuwa Kabir nasan bazata wuce gida na bah, amma bazan bar gidan nan bah, har sai Karima ta fadamin tayaya ta maida y'ata ALJANAR RUWA, Kuma menene dalilin ta na yin akan. Wannan shine sila, Mom ta fada tana mai nuna abban yusuf, Kallon ta Abban yusuf yayi mamaki bayyane a fuskan shi yace ni Kuma! , ta yaya nazama nine sila? Mom tace kwarai kuwa kaine sila, Amina baki taba fada masa irin tsakanin sonda nake mishi bah, sai a lokacin Ammi ta tuna da irin tsakanin sonda Karima ta nuna wa habib shekarun baya da suka wuce, Kallon ta Ammi tayi tace, Amma ke baki ji kunya bah, mijin yar uwarki kike so, duk mazan duniyar nan baki gansu bah, sai mijin yar uwar ki, Anya ke jini na ce kuwa, hanya tare aka haife mu, ki rasa da abunda zaki sakamin sai da wannan abun. Toh fada mana tayaya kika mayar da Amriya ALJANAR RUWA?...... shekaru baya da suka gaba ta. ganin auren ki da Habib, akan yasa ni cikin bakin ciki, ya sanya ni kunci wanda akan ya kusan sanadiyar rasa rayuwa ta, Ganin bazan iya jure ganin ki, kina farin ciki, ni kuma, ina bakin ciki, akan yasa na na dau alwashin cewa saina ga bayan ki, a lokacin na tafi wajan shugaba mu na Qungiyar devilish. nace dashi inason na kawar dake daga duniya, Inason ya zamto cewar ni kadai ce zan kasan ce a rayuwar Habib, Kuma nace da shugaban mu, banason ki haihu a gidan auren ki, inason ki kasance a koda yaushe kina kunci. Shugaba yace min, wannan abu mai sauk'i ne, amma kada nayi gaggawa, na bari lokaci zaizo da zanyi akan, yanzu koh yayi bazai shafe ki bah, domin kuwa a koda yaushe Amina tana yawaita adua tsari daga mutum koh aljan, bazai yu na kusan shi inda take da mugun nufi baht, bazamu iya tura mata aljanu bah domin kuwa akwai kariya a jikin tah. Amma zamu iya Hana ta haihuwa, saina ce mashi shikenen, mu Hana ta haihuwa, aka kuwa akayi, Amina bata taba batan wata, bare Asa ran tana da ciki bah. Lokacin ne Kuma na dauke dan khadija, sannan na ajiye shi a gaban gidan su, saboda kada su je suce a musu Adu'oin samun haihuwa, A gaban idona a lokacin naga kun dauke shi, sannan kuka dunga rainan shi kamar danda kuka haifa. Bayan wasu shekaru kawai naji labarin cewar kina dauke da juna biyu, hankali na bah karamin tashi yayi bah, babu bata lokaci na wuce cikin qungiya, sannan na sanar da shugaban mu halin da ake ciki. Shi kuwa ya tabbatar min da cewa, baza ki taba haifo wannan yarinya ta cikin ki bah, yana kaiwa nan ya dauki madubin tsari, da muke amfani dashi wajan kashe mutane da mukeson kashe wa, A lokacin madubin tsafin, ya hasko Amina a ciki tana kwance akan bed, shugaba na ganin akan ya nemi da daya daga cikin yan qungiyan ya kashe yarinyar dake cikin Amina, Aka kuwa akayi, daya daga cikin mutanen ya dauki sanda na tsafi, sannan ya saita daidai cikin Amina, ya fara magganganu, cikeda mamakin mu kuwa, muka ga ya kwalla uban ihuu, yayin da ancin shi da bakin shi ya fara zubda jini, sannan ya fadi a kasa yafara shure shure, yana kakarin mutuwa, daga bisani Kuma ya mutu a wajan. Hankalin kowa na kungiya bah karamin tashi yayi bah, Hatake shugaban mu, ya Kalli cikin dake jikin Amina, sannan ya ce dani, tabbas kawar da wannan cikin na jikin ta abune Mai wahala, indai har munason mu kasance a raye toh tabbas sai mun bar cikin nan, dole mu barta ta haifo yarinya, domin kuwa alamu ya nuna cewar yarinyar yar baiwa ce. Kuma jinin yarinyar nan zaisa karfin mu, da ikon mu ya karu, ya ninka na da, sai yace dani mu hakura ta haifo yarinyar. Jin akan yasa raina yakai kololuwar bacci, sannan nace Allah ya kawo ta duniya, in har da raina toh bazan taba barin yarinyar nan bah. Bayan wasu watanni, Allah ya sauk'i Amina, ta haifo santaleliyar yarta kyakyawa, son kowa, kin wanda ya rasa. A lokacin danaji labarin ta haifi yarinyar, yasa na fara shirye shiryen Yanda zan dauke yarinyar daga gare ta, Aka kuwa akayi, domin kuwa na hallaci Sunan Amriya, yayinda naga duk fuskokin ku lullube yake da farin ciki da annashuwa. Akan bah Karamin Kara tunzura ni yayi bah, a lokacin nayi kokarin dauke Amriya, amma Allah zai nufa bah, akan yasa naji bah dadi, amma ta bangare guda naji dadi, saboda nayi nasaran bata wani kwayoyin cuta tasha, Bayan watanni, kuwa ta Fara cuta, Tana rashin lafiya wanda ya tsanan ta, har kuka kaita asibity, ni kuma naje asibityn, sannan na dauke yarinyar, na mu sanya Amriya da wata yarinyar, na sanya mata kamanni Amriya sakk, sannan nayi fuce wa ta daga asibityn. Bayan fuce wa ta, nurses suka gano cewar yarinyar da na musanya ta mutu, sannan suka zo suka fada muku cewar yarku ta mutu, hankalin ku bah karamin tashi yayi bah, yayin da aka Baku gawar ta, kuka suturta ta, sannan kuka kaita gidan ta na gaskiya. Ban nufi koh ina da Sabreen wato Amriya Bah, sai fadar mu na cultism. Bayan na kaita, na hajiye ta agaban gunkiyar mu, a lokacin shugaba ya dauki takobi, sannan ya nufi Amiriya da zummar kashe ta, lokaci daya muka ga ya kurma ihuu, sai ji mukayi ya naku da kasa,. Cikin fargaba da tsoro na mikar dashi, sannan nace masa, yanzu me zamu yi mu kawar da yarinyar, a lokacin yake Sanar dani cewar, me kashe yarinyar nan saiya shirya, babu wani mutum koh aljan, da ya isa nufan inda take da zimmar cutar wa, in kuma mutum yayi kokarin yin akan toh shi zai bar duniya bah ita bah. Jin akan danayi yasa gaba na ya fadi, sa'anan nace dashi babu wata hanyar da zamu bi mu nesan ta yarinyar da mahaifiyar tah, shugaba yace mun akwai hanya guda daya, saidai idan sauya mata halitta zamu yi mu turata Chan cikin wasu jinsi daban, sannan shine burin na zai cika. A lokacin nace ayi duk abunda ya kama ta, indai har zata Nisan ci inda Amina take babu damuwa, a lokacin Shugaba na, yafara wasu tsafa ce tsafa ce, inda a karshe yayi nasaran maida ta ALJANAR RUWA. Cikin tsoro da fargaba na kalli Amriya sannan nace yanzu ya zamu yi da yarinyar, shugaba ya bani amsa da cewar, na dauki yarinyar na kaita nesa Chan katuwar teku inda nasan bazasu Kara haduwa da mamar taba, aka kuwa akayi, na dauki Sabreen na kaita tekun garin Lagos sannan na jefa tah aciki. A lokacin nake ta murna cewar burina ya kusan cika, bayan komawa na cikin kungiya, na tarar shugaba ya ruga daya mutu, dalilin yinkurin kashe Sabreen da yayi. Ganin akan yasa, nasa aka kwashi gawar sa aka yi sadaukar wa dashi, sannan aka nada ni a matsayin shugaba na kungiya. Bayan wasu lokacin, na dunga mafarkai munana, wanda ake son daukan raina acikin mafarkin, ganin akan yasa nayi hanzarin nufa kungiya, Sannan nasamu mahaifa na mace, naci daga nan ban kar mafarkai bah. Kuma na bar farautar rayuwar Amina, nayi concentrating akan yadda zan ga bayan wannan ahalin. Hankali na, bai tashi bah, sai lokacin da naga Sabreen ido da ido a wajan kungiya, ta saka mayafi ta rufe fuskan ta sannan tayi mana gargadin cewa kada mukara bibiyar rayuwar Kabeer, hankali na bah karamin tashi yayi bah, ganin cewar tabbas ta dawo duniyar tah, Kuma nasan da cewar itace, A lokacin na Kuma tada makaman yak'i na, dole na kashe mutanen gidan nan, domin na cimma burina da Kuma na mahaifina. Kuma maganin dawo da ita asalin Mutum ni kadai ce nasan shi. Wannan shine. Innalillahi wa innahilahi rajihun! Innalillahi wa innahilahi rajihun, la'ila a'illa anta subha'anaka inninkun tun minan zalumin, Allahumma ajirni fi musibati. Abunda kowannen su ke maimai tawa kenen. Hawaye mai zafi ne ya farabin kuncin Ammi, Kallon Mom tayi cikeda takaici da bakin ciki tace, naji kunyar kiran ki yar uwata, yanzu ke kin rabani da farin ciki na, kina walwalar ki, bakya jin cewa fah akwai hakkin wasu akan ki. Wannan wace iriyar bushashiyar zuciya ce, toh ni yanzu bah wannan bah ki fadamin inda zansamu magani y'ata ta warke please na roke ki, Kwashe wa Mom tayi da dariya tace, bansani bah, bani ya Kama ta ku tsaga ku kalla bah, yanzu Kuje ku nemi inda Sabreena yarki take tukunan, Da sauri gabadayansu suka mike, yayin da su khalid suka samu suka daddaure Mom. Daga bisani suka fuce daga dak'in. Daukar Motoci sukayi, yayin da sukayi bribing din body guards din da su barsu su futa, ganin kudade yasa, yan kungiyan asirin bude musu kofa suka fuce daga gidan, Bayan fucewar su, Mom ta kunce kanta, sannan ta Kalli zoben Amriya da tayi nasaran zare shi daga hannun Kabir ta saki murmushi, daukar wayar ta tayi, ta kira Zainab, cikin kankanin lokaci zainab ta Iso gidan, yayin da Mom tayi mata rada a kunne, ni koh nace idan tayi tsami aji, daga bisani naga ta tattara gabadaya yan kungiyan, suka fuce daga gidan. Direct gidan Ammi suka nufa baki daya, yayin da masu gadi suka bude musu kofa, suka Shiga ciki, Futowa gabadaya sukayi daga cikin motocin, suka nufi cikin gidan. Shiga parlour sukayi, cikin rashin sa'a kuwa su kaga Amriya bata gidan, ta karda Salma ta gani akan table, dauka tayi Tareda mikawa Mami, karba Mami tayi sannan ta Fara karanta wa kamar aka. Assalamu alaiki Ammi, na rubuta wannan Sakon ne badan komai bah, saidan na gode miki akan abubuwa na alhery da kika aikata min, hakika kedin uwa ce ta gari, bansan da wane kalma zanyi amfani wajan gode miki bah, naso ace na sami irin ki amatsayin mahafiya, amma abunda Allah ya kaddara, babu wani Dan Adam da ya isa ya chanza shi, Dan aka ina godiya a gareku baki daya, ni zan tafi, zanje na cigaba da lallaba rayuwa ta, zanje na hafi danda ke cikina, a wani gurin daban, idan kuma lokacin mutuwa na yayi na mutu domin kuwa ina da tabbacin cewa tunda babu wannan zoben mutuwa zanyi, zanyi kewar ku baki daya, Dan Allah ki fadawa ahalin su Mom cewa ina matukar sonsu sosai, bazan taba mantawa da hallaci da kulawa da suka nuna min bah, ni na tafi kenen, bazaku Kara ganina bah ar abada, na koma duniya ta, duda sanin cewa ni ALJANAR RUWA CE, akan baisa kun gujeni bah, tabbas ku mutanen kirki ne, Kuma kiyi wa diyar ki Adua na sauka lafiya. nazo duniyar ku, na dandani dadin ta da Kuma rashin dadin ta, nasan yadda kuke mu'amala da mutane dakuma dabbobi, tabbas zanyi kewar ku sosai da Kuma duniyar ku, ina son ki Mika gaisuwa ta ga ahalin kalb, kice ina matukar sonsu, ban taba jin koda sau daya soyayya su ta zama kiyayya a zuciya ta bah. Ina fatan zaki karanta wannan sakon. Na barku lafiya. Zama gabadyaansu sukayi, yayin da gabadaya suka nemi kuka suka rasa. Rike kanshi Kabir yayi, yana ji kamar ya mari kanshi. Kallon Ammi yayi yace, kenen dama, Amriya tana da cikin dana bansani bah. Share hawayenta Ammi tayi tace, kwarai kuwa Tana da juna biyu, Kuma danka ne. ??♀???♀???♀???♀???♀???♀???♀???♀???♀???♀???♀???♀???♀???♀???♀? Comment & share pls??? ALKALAMIN ?? AISHA M.B ??? (Baby isha) Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JYYV16dbYaX1dykLX7EE91 ?BISSMILLAHI RAHAMANI RAHIM? ALJANAR RUWA CE ??♀??? PAGE 5??1????5??2?? WRITTEN & DIRECTED ?? BY A'ISHA M.B?? ----------------------------------------- Amma wai shin meyasa baka son Amriya?, shin bata kai a sota bane?, meyasa a Koda yau she kana cikin kuntata mata, Kabir ya bata amsa da fadin, Ammi bawai sonta ne bana yi bah, kawai dan inada wata a raina ne shiyasa, Nadirah tace Amma yahya ita ce dai wacce kake so, wacce ta cece ka acikin teku, tabbas itace, Kuma wannan zoben na tane, bana kowa bah, so da dama tayi ?o?arin sanar dakai amma tsam baka fahimta, kuma yanzu saura wasu watanni ka?an kafin ta mutu,indai har bata samu wannan zoben bah, toh tabbas mutuwa zata yi. Zama kabir yayi, yana jin zuciyar sa na masa kuna da radadi, dafa zuciyar shi yayi,yana mai fadin, ba zata mutu ts barni bah, insha Allahu babu abunda zai faru da ita, na aikata kuskure, tabbas na aikata babban kuskure, dole na nemo tah, domin ce to rayuwar ?i, nima na yarda dana bada rayuwa ta,indai zan ceci taki rayuwar. Yana kaiwa nan ya fice daga parlour, su Sadiq na ganin akan,yasa suka bi bayan sa da sauri, shiga mota sukayi gaba-daya, yayin da "Kabeer ya tada mota, suka fice daga gidan. Saida su Kabeer, suka kewaye garin Abuja ba?i daya, amma basu ga Amriya bah. Kallon Kabir Sadiq yayi, yana mai fadin, Kabeer me zai hana muje gidan radio mu sanar da batan tah, Khalid ya ce, kwarai kuwa Kabir, maganar Sadiq gaskiya ce, ya kama ta muje gidan radio ka sanar da batar ta, tunda dai itadin matar kace. Shikenen Kabeer ya fada, tare da fadin muje gidan radion, bah bata lokaci suka nufi hanyar gidan radio. Cikin kankanin lokaci suka isa wajan, fitowa suka yi baki ?aya yayin da suka shiga wajan Gaisawa da mutane wajan suka yi, inda Kabir ke sanar musu cewa, wani muhimmin abune ya kawo su, Kuma suna bu?atar su sanar da mutane. Tashi ?an jaridan yayi, tare da bawa Kabir kujera ya zauna, zama Kabir ya yi, tare da ri?e speaker ya fara magana kamar aka. Assalamu alaikum jama'a wannan garin, barkan ku da wannan lokacin, fatan kowa na cikin koshin lafiya, sunana Kabir Muhammad yunusa, kamar yadda mutane suka sani, nine mai Company fishes production na Abuja, nazo wannan gidan radio ne badan komai bah,sai ?an na sanar da wata muhimmiyar magana, hana cigiyar wata budurwa wacce a kalla zata kai shekaru ashirin da haihuwa, kuma duk wanda yayi ?o?arin gano inda take yana da kyautar million ?aya, za'a buga hotunan ta yanzu kuma inason a ya?a, zan hajiye number na, duk wanda ya ganta sai ya kirani, 07045421451, wannan shine number na. Ina fatan za'a ganta. Kabeer na hajiye speaker,wata kira ta shigo wayar sa, cikin rawar jiki Kabir ya yi saurin ?aukan wayar, ?aga wa yayi, tare da fadin Hello!, daga ?ayan ?angare naji ance, shin ina magana da Kabir", Kabir ya bashi amsa da cewar, eh nine, waye akan layi? daga ?ayan ?angare akace sunana Sani, tambaya ce a ba?i na akan yasa na kira ka, bawai naga budurwar bah. Kabir yace, ina jin ka fada min, Sani yace, shin budurwar da kake nema itadin wacece a wajan kah?, mene ne ha?in ka da ita?, Murmushi Kabir yayi, yace zan fa?a muku wacece ita, kashe wayan yayi, ya saita ba?in sa dai-dai wajan speaker yace, itadin matata ce kuma kan wata, Kuma tabbas itadin rayuwa tace, idan har bangan ta bah, bana tunanin zan iya cigaba da kasan cewa a raye. Share hawaye da ke ?o?arin zubo masa yayi, yace tabbas nasan da cewa kina jina, na ro?eki, ki dawo rayuwa ta, ba zan taba iya rayuwa in babu ke. Kin yi min komai a rayuwa, inason nima na saka miki da abinda kika aikata a gareni, Amriya ki sani cewa ba iya sonki ka?ai nake bah, zan iya bada rayuwa ta, saboda ke da kuma ?ana na cikin ki, mahaifyar ki tana bukatar ki a kusa da ita, ki taimaka ki dawo, zamu nuna miki kulawa wacce ba?i ta?a tsammani bah. Ina fatan zaki dawo gare mu.. Yana kaiwa nan, ya kashe speaker, sannan ya fuce daga wajan da sauri, tareda nufan cikin mota, Kuka ne yaci karfin sa, saida yayi mai isarsa,ganin su Khalid suna nufo inda yake,yasa yayi saurin share hawayen sa, tareda goge fuskan shi da handkerchief. Shi ga cikin motan suka yi, suka tarar da Kabeer yayi jugum, hajiyan zuciya suka yi, Sadiq yayi karfin halin fa?in, Kabir why are thinking?, kwanakin baya idan ba zaka manta bah,me muka ce maka? Lokacin da kake wulakanta ta, kayi mata duk abunda ranka yaso, duka, zagi, cin mutun cin, babu Wanda baka yiwa Amriya bah, so now tell me are you not regretting of all what you did to that innocent girl, who's suffering now between you and Amriya?. Tagumi Kabir yayi, yayin da ya nemi kuka ya rasa, cikin kasala ya motsa leben sa, tareda fadin, lokacin rashin sani ne, tabbas dana san cewa, Amriya ita ce ta ceci rayuwa ta a teku daban aikata mata akan bah,duk abunda kuka ga nayi,duk acikin rashin sani ne, kuma ina fatan ta yafe mun kura kurai na. Khalid yace yanzu solution muke nema,bah labari muka ce ka fada mana bah, mu tada mota muje a buga photon ta cikin jarida a ya?a, saboda a ganta, if not, am sorry to say, Ba zamu ganta bah, Kabeer yace, na ruga dana aikata akan tuntuni, an ruga da an ya?a photon ta,kuma nayi al?awarin cewa,duk wanda yayi nasaran ganin ta, yana da kyautar million ?aya. Khalid ya ce, Kabir bani motan na tuka,saboda yadda nake ganin ka ?in nan, bah lallai ka iya yin driving bah. Okay Kabir ya fa?a, tare da bawa Khalid driver sit ya zauna. Tada motan Khalid yayi suka bar harabar wajan. Babu abinda kake ji a gari, sai maganar batar Amriya, gaba-daya garin Photon Amriya ne kawai ke yawo, inda gaba-daya maganar batar ta kawai ake yi a gari,yayin da mutane na ?aukan Photon a waya suna ya ?awa a kasassen sada zumunta, irinsu facebook, twitter, Instagram dadai sauran su............ Kwance take a gefen bishiya, tayi ta gumi, yayin da gaba daya fuskan ta, ya Ku kumbura, idanuwan ta, sunyi jajir, hawaye ta, ta share da bayan hannun ta, sannan tace, Makaryaci, mugu, azzalumi, wato ni zaka nuna a idanuwan duniya ksce kana so, saboda na koma, ka cigaba da galla zamin azaba kamar yadda ka saba. Na tsane ka Kabir,bana qaunar ganin ka, bana fatan na sake hada idanuwa dakai har tsawon numfashi na, na karshe. Shafa cikin ta Amriya tayi, tana mai fa?in, kada ka damu ?ana, zan Kula dakai Kamar yadda kowacce mahaifiya zata kula da ?an cikin ta, bazan ta?a barin wani abu na cutar wa ya same ka bah, mundin ina raye, babu wanda ya isa ya taba ka. Tana kaiwa nan ta mi?e tsaye, ta cigaba da tafiya. Bayan isarsu Kabir gidan Ammi, suka tarar da kowa na parlour yayi ta gumi, Kallon su, Sadiq yayi yace, me yasa Kuma naga kowanne ku acikin damuwa, bai kamata ace mun zauna aka bah, mafita ya kama ta , ace mun nema, ba wai kowa ya zauna yayi tagumi bah, indai akan batar Amriya ne, insha Allahu zamu ganta. Yanzu ku taso mu koma gida kunji, insha Allahu, Allah zai bayyana mana ita. ?an jimmm Aunty amarya tayi, tareda kallo su Ammar tace, triplets Inason gobe goben nan, ki harhada kayayyakin ku, ku koma kasar Turkish. Abdul yace, Amma umma tayaya zamu tafi bayan ba'a ga Amriya bah, damuwar ku shine damuwar mu, tayaya zamu iyayin abunda ya kaimu, bayan bamu ganku cikin walwala bah kafin mu tafi, gaskiya babu inda zamu je, in mah mutuwar ce , mu mutu tare , amma babu inda zamu je. Daka mai tsawa Kabeer yayi! yace, Abdul Hope you are not out of your senses, Hana nuna muku hanyar daya dace, kuna yi wa mutane iska ci, toh Wallahi ksda kabari na saku a jeri mutanen da nake taming, Maza ku tashi mu koma gida, tashi ba?i ?aya su, suka yi tare da ficewa daga parlour,suka nufi inda mototcin su ke a fake, suka shiga, yayin da su Aunty amarya,da maman Kabir suka yi sallama da juna, daga bi sani suka fice daga gidan. Haahaha! Mom da Zainab suka kwashe da dariya, Zainab tace, ai ki min daidai karima, gwanda da kika azabtar dasu, hmmm wannan mah kadan su kaga gani. Mom tace ke dai bari, Zainab ai ina fada maki, ina kashe su baki daya zamu kwashe dukiyar, sannan mu more duniyar mu da tsinke. Zainab tace wallahi kamm, amma Karima, shin harda Kabir zaki kashe?, Mom ta bata amsa da fa?in eh mana hai shi zan fara kashe wa. Mike wa Zainab tayi tsaye tace, ba zai yiyu ba, ba zaki kashe Kabir bah, kinsan da cewa ina matukar sonsa shine zaki ce wai shi zaki fara kashe, toh gaskiya bazan yarda bah. Mom ji tayi kamar ta kurms ihuu saboda takaici, murmushi mugun ta tayi, sannan tayi ?asa da murya tace, ana dai Zainab, ke dadi na dake bakya kwashe wa, ai bah kashe kabir zanyi bah, ina nufin shi zamu fara kwamushe wa, na saka shi ya aure ki,koh yana so koh baya so. Murmushi Zainab tayi sa'annan tace, yanzu naji magana, amma dazu da kika ce shi za'a fara kashe wa, hankali na bah karamin tashi yayi bah. Mom tace shikenen dai,nidai na samu matsuguni, daga yau a gidan nan zan dunga zama, har zuwa wasu kwanaki, dariya Zainab ta kwashe dashi!, sannan tace, kada ki samu damuwa shugaba, ki dauka cewa nan gidan ki ne, kiyi duk abunda ranki yake so. Tashi Mom tayi tare da shigewa cikin ?aki, Zainab na ganin aka ta bi bayan ta da sauri. Zuwan su Kabir gida keda wuya, suka tarar Mom da sauran yan qungiyan ta basua nan. Cikin gidan suka shiga, yayin da Kabir ya tura keyan su triplets gaba, yasa suka fara har hada kayayyakin su. A ranar babu wanda yayi bacci kirki a cikin su, washe gari da sassafe, su triplets suka wuce ?asar Turkish, yayin da su kabir suka kuma koma wa gidan radio domin jin shin wani ya gano masani inda Amriya take, amma cikin rashin sa'a kuwa su kaje ba'a ji wani labari akan Amriya bah. Aka su Kabir suka dunga zaryar zuwa gidan radio harna tsawon wata guda, saboda yadda suke zuwa akai akai, yasa mutanen wajan suka gane su..................... Tafiya ta ke yi batare da tasan inda take nufa bah, gaba-daya ta rame tayi ba?i, fatar ta ya fara komawa ruwan tarwa?a. Yayin da gefe guda kuma cikin jikin ta ya soma girma. Wani karamin matsuguni ta samu acikin wannan jejin ta zauna, tare da share hawaye dake zubo mata. Kallon yadda farin wata ya haska dajin tayi, ta saki dan ?aramin murmushi, tare da shafa cikin ta tace, wai yaushe zaka iso duniya domin ganin yadda take da matukar kyau, gwanin ban sha'awa. Zan so ace a gaban idona zaka girma, amma akan bazai yihu ba, Saboda ni mutuwa zanyi na barka, amma ?ana zan roke wa wata alfarma , Indan Allah yayi kazo duniya da rai da lafiya, kuma ka girma, dan Allah kada kayo halin mahaifin ka, kaji koh, tsam banason ka dauko halin baban ka. Tana kaiwa nan ta jingina ajikin bishiyar tare da lumshe idonta........... Shin kai yanzu misali idan ka samu million ?aya, me zaka yi dashi?, dariya na kusa da shi yayi, sannan yace, kaii abubuwa da dama, farko zanje ne na biya kudin makarantun yaran na , sannan na siyi kayan abinci na gida , sauran kudaden da suka yi ragowa kuma, na dora wa kaina jari. Saurin dafa shi abokin nasa yayi yace, sani kaga mai na gani kuwa?, Sani ya bashi amsa da cewa, ni banga komai bah, menene ya faru? Nuna yatsan shi abokin nasa yayi, yayin da Sani yabi ?an yatsan nasa da ido, abunda ya gani ne yayi matu?ar bashi mamaki, dafa abokin sa Sani yayi yace, Wannan bah ita akace hana nema bah, wata ?aya daya wuce, tabbas babu makawa itace, Yanzu zan kira Sir Kabir na sanar masa,kaga mu kuma sai a bamu kyautar million ?aya. ?aukan wayar wacce take keypad yayi, tare da dialling number Kabir. Kabir dake kwance kan gado gaba-daya yayi wani iri, yayi sanyi bah kamar daba, ganin hana kira shi, yasa ya bi wayar da kallo, ganin sunan Sani ne bayyane akan screen din wayar sa, akai yasa shi jan tsaki, sannan ya koma ya kwanta... Wai me yasa mutumin nan baya ?aga wa ne , koh baya kusa da wayar tasa ne. Abokin nasa yace masa, ka kara kiran sa, wallahi million ?aya bah wasa bane. Cigaba da dialling number Kabir Sani yayi, yayin da Kabir koh takan wayar baibi bah, Inda a karshe ya kashe wayar gaba daya ... Kashhh!, wannan mutumin ya kashe wayar, kuma gata a gaban mu,kenen munaji, Muna gani, zamu tafi mubar ta, Sani yace, inada wata shawara, muje mu gwada jarrabawa koh Allah zai sa a dace. Nufan inda Amriya ke kwance suka yi, sallama rike a bakin su. Zumbur Amriya ta mi?e, cikin fargaba da tsoro!, kallon su tayi cikin tsorata tace, su waye ku?, me kuke nema?, shin akwai wani abu na kune a wajan nan?, Kallon ta Sani yayi yace, sannun ?i baiwar Allah, bamu zonan da nufin cutar dake bah, mun zone, domin jin matsalolin ki,menene sanadin da yasa kika kasance acikin wannan dajin?, me yasa ba zaki koma ga yan uwanki bah, Dan jimm Amriya tayi, sa'annan tace, babu komai, labari ne mai dogon zango, kudai kada kudamu dani, babu abunda zai same ni, kawai kuje kawai, a aka kaddara ta ta zomin, kuma a akan zan amshe ta. Sosai tausayi Amriya ya kama sani,da Kuma abokin sa Dini. Kallon ta sani yayi, tare da kallon kayan jikin ta, yaga duk sun yi kura sun yi datti sosai, ga ciki ta a gaba, wanda bazai wuce watanni bah. Cike da tausaya wa sani yace, Allah sarki baiwar Allah menene sunan ki?, kallon sa Amriya tayi, sannan tace sunana "AMRIYA". Toh Amili na, me zai hana kizo ki dunga zama a gida na, har zuwa sanda Allah zai sauke ki lafiya, sabo da naga alamun kina bukatar kulawa sosai, bai ka mata ki zauna hanan ba, kunji ke mace ce, ka mata ai ace ki kasance a inda yake da tsaro, domin ganin kyakkyawa irin ki, kan iyasa shedan ya rujayi zuciyar wani, sannan yazo gare ki da zimmar cutarwa. Haka ne, na gode sosai, bana bukata, banason ace na wahalar daku wajan daukan nauyi na, ku barni hanan kawai, inason ya kasance ni kadai ce, banason na kara shiga cikin jinsin bil adama. ???????????????? COMMENTS & SHARE PLS ?? ALKALAMIN ?? A'ISHA M.B ?? (baby Isha) Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JYYV16dbYaX1dykLX7EE91 ?BISSMILLAHI RAHMANI RAHIM? ALJANAR RUWA CE ??♀???♀?? PAGE 5??2????5??3?? WRITTEN & DIRECTED ?? BY A'ISHA M.B?? (baby Isha) ----------------------------------------- Kamar ya kenen? Jinsin bil adama kuma! Sani ya fada, tareda fadin gaskiya baiwar Allah maganar ki akwai alamar tambaya aciki. Murmushi Amriya tayi, tana mai fadin, shikenen nagode, zaku iya tafiya. Mutafi ina kenen? Mufa babu inda zamuje idan baki biyomu bah, cewar Dini. Ran Amriya ne ya soma baci, ganin babu alamun zazu tafi su barta a wajan, danne fushin ta tayi, sannan tace, kada kudamu dani, ni nasan yadda zan kulada kaina, basai na bukaci taimakon kowa bah, kawai kuje, ni nasan yadda zanji da al'amurana. mudai mince miki babu inda zamu, kafarki kafar mu. Cikin baccin rai Amriya ta daka musu tsawa!, wanda ya sanya jikin kowannen su ya fara bari, ?ura mata ido suka yi, yayin da suka ga kwayar idanuwanta na sauya launi . Ja da baya suka fara yi, inda Amriya ta maida kallon ta kansu tace, ba so kuke ku tunzurani bah, ku tawo toh, banzaye marasa tunani, wallahi idan kuka yi wasa saina kashe ku hatake a wajanan. Ha?a hannayen sa guri guda Sani yayi, sannan yace, dan Allah kiyi hakuri, bamuzo wajan ki da niyar cutar dake bah, ki taimaka ki rabu damu, na miki alkawarin koh keyar mu bazaki kara ganin bah, kinji dan Allah ki taimaka. Tausayin sune ya kama ta, binsu tayi da kallo, sa'annan tace, shikenen ku tafi, na rabu da ku, amma kada ku kuskure Ku fada wa kowa cewa kun ganni, idan kuka kuskure ku ka fada wa koda Kabir ne, toh nan gaba ku za'a aska a jarida cewa kun zama shekakku. Cike da tashin hankali Dini yace, na rantse da gyatuma ta laure, bazamu fa dawa kowa bah. Toh maza maza yanzu ku bace min daga gani. Amriya na kaiwa nan, su Sani sa R, wato suka saka gudu. Amriya na ganin sun tafi yasa ta bar wajan, inda ta cigaba da tafiya. Su Sani basu tsaya bah, saida suka ga sun shiga cikin mutane, ha?i kowanensu ya dinga yi, tare da saukar da hajiyan zuciya. Wayan Sani yaji tana ruri, ?aukan wayar yayi yaga sunan Sir Kabir rubuce akai. bai bari wayar ta katse bah yayi saurin ?aga wa, magana Kabir ke shirin yi, Sani ya riga shi da fadin, sir Kabir ina ka hajiye wayar ka, inata kiran ka. Daga dayan bangare Kabir yace, eh bana kusa da wayar ne, mene ne ya faru? naji kamar kana ta ha?i, badai abunda ya faru koh?, Sani ya bashi amsa da cewa, ai sir Kabir komai ya faru, yanzun nan, naga wannan budurwa da kake cigiya wajan wata ?aya daya wuce. Zumbur Kabir ya mi?e daga kan gado, tare da daukan car key , yanufi hanyar parlour da sauri, ganin Kabir cikin tashin hankali!, yasa su Aunty amarya dasu Grandma suka nufi inda yake. Kabir yace sani fada min inda kake yanzu zanzo, dan Allah kada ka bari ta kufce muku, ina zuwa yanzu, katuramin da address din wajan right away. Fada masa address dinda suke Sani yayi, Kabir yace gani nan zuwa yanzu nan, yana kawai nan ya katse wayar. Da sauri ya fara tafiya, koh kallo gaban sa bayayi saboda kidimewa da yi. Saurin shan gaban sa Sadiq yayi, tare da fadin, ina za kaje aka?, naga kamar hankalin ka a tashe, fada mana mene ne ya faru?, dafa kansa Kabir yayi, yana ms fadin, Sadiq dan Allah ka hajiye wadan nan tambayoyin a gefe, zanje wani guri ne, and is very urgent so please allow me to go. Kallon sa Sadiq yayi, sannan yace, wani wajan bashi da sunane, ka fada mana Kabir, meyasa kake kokarin boye abubuwa wanda ya shafi rayuwar ka, Takaici ne ya ishi Kabir, ganin Sadiq bai gifta daga inda yake bah, yasa shi fadin, Kirana Sani yayi, sannan yake sanar min cewa yaga Amriya, what! Gaba daya suka fada, yayin da Kowa ya mike, Doct Khadija tace, kana nufin anga Amriya, a ina aka ganta?, ya kama ta kuyi sauri kuje ku nemo ta, inbah aka bah, toh ina mai tabbatar muku da cewa, tana gano cewa mun san inda take toh na tabbata saita bar wajan. Yanzu bakuda ishashen lokaci, Kabir kuje, sannan ka dawo da matar ka cikin rayuwar ka. Kabir bai jira Doct Khadija ta inda magana da ya fuce da sauri, ganin akan yasa su Khalid da kuma Yusuf bin bayan sa. Mota gaba-daya suka shiga, yayin da Sadiq ya tada Mota, suka fuce daga gidan. Location din wajan suka fara bi, bai dauke su Lokaci bah suka samo address din wajan. Fitowa Kabir yayi daga mota ya hangi Sani a tsaye sai sharfe zufa yake. Da sauri ya isah wajan su Sani, Sani da gaba-daya hankali shi baya tattare dashi, ya hangi Kabir yana nufo inda suke. Ganin Kabir yasa shi saurin nufa wajan su, kallon sa Kabir yayi, sannan yace dashi tana ina?, ka kaini wajan ta, ina bukatar ganin ta, yanzu ka kaini wajan ta Please, ya karashe maganar hawaye na sauka kan kuncin sa. Tausayi Kabir ne ya kama kowannen su, kallon Kabir Sani yayi cikin tausaya, yace, ka kwantar da hankalin ka Sir Kabir, ina mai tabbatar maka da cewa babu inda taje, a wajan muka barota, dan aka, kasha fawa zuciyar ka ruwan sanyi. Yusuf ne ya kalli Sani sannan yace masa, toh me zai hana ka kaimu, kaga bamu da isashen lokaci. Kallon su Sani yayi yace, eh mana mezai hana na kaiku, amma mu fara maganar kudin da kuka ce za'a bawa duk wanda ya ganta, dole mu fara maganar kudin tukun nan, dago rinannun idanuwan sa wanda suka kada sukayi jajir, cikin muryar sa wanda ya ruga ya dashe saboda kuka yace, Ban taba rokan wani alfarma bah, amma yau zan roke ka, na roke ka Sani ka taimaka ka kaimu inda take, indai maganar ku?in ce ba kada matsala, zan ninka maka akan wannan million ?ayan, amma first thing shine ka fara kaimu inda take Please and please. Kin Kabir yace zai ninka ku?in akan nada yasa sani, fadin Tom shikenen tunda kace aka, ku biyoni, yana kaiwa nan ya fara tafiya. Kabir dasu Khalid naganin aka suka bi bayan sa, Duk inda Sani da abokin sa Dini suka yi nan suma su Kabir ke yi, saida suka yi tafiya mai nisa sosai, sannan Sani ya dakata. Kallon bishiyar da Amriya ke zaune dazu yayi yaga wayam bata nan. Hankalin Sani ne ya tashi ganin ba Amriya a wajan, zagaye bishiyar ya fara yi koh zai yi nasaran ganin Amriya, amma ina koh gizon tah bai ganin bah, Cike da takaici Sadiq yace, ka kaimu inda take mana, kazo nan sai faman zagaye bishiya kake, dafa Sadiq Kabir yayi, sannan yace Aa Sadiq kayi hakuri, kayi masa magana a hankali, Kallon mamaki Sadiq yabi kabor dashi, wai yau Kabir ke cewa ayi wa wani magana a hankali, tabbas ya yarda soyayya tana iya chanza mutum. Kallon su Sani yayi yace, kuyi hakuri ta ruga ta bar wajan, da hanan take amma yanzu bata nan, munyi rashin nasara. Dafa kansa Kabir yayi, yayin da yake ji jiri na diban sa, zama yayi a bakin bishiyar, tareda cewa why Amriya?, Why?, wannan azabtar War da kika min ya isa aka, dan Allah ki taimaka ki dawo gareni, bazan iya rayuwa bah babu ke, nayi dana sanin abubuwan dana dunga aikata miki a baya, nasan nayi kuskure, amma meyasa ba zaki bani last chance bah, me yasa zaki tafi ki barni cikin wannan halin, ya karashe maganar hawaye sabon kuncin sa. Tausayi sa ne ya kama su baki daya, tabbas babu abinda so ba zai iya yi bah, dafa shi Khalid yayi yace kayi hakuri Kabir ka taso mu tafi, ta riga data bar wajan nan, kaji ka taso mu tafi, in Allah ya yarda wata rana zata dawo gare ka. Girgiza kai Kabir yayi, yana mai fadin, ni babu inda zanje kawai ku tafi, ni bazan bar nan wajan ba, bah tareda naga Amriya da idanuwa na bah, kuma sannan ta furta cewa ta yafe mun bah, kuje kawai ni zan zauna a nan wajan, ya fa?a hawaye na sauka kan fuskar sa, Kallon sa Sadiq yayi yace, Aba Kabir, ba zai yu mu tafi mubar ka hanan wajan kai kadai bah, na fada maka cewa Allah zai bayyana tah, bansan cewa mace zata iya chanza ka bah kabir, ka kwantar da hankalin ka, koh so kake wani abu ya faru dakai, kana tunanin idan wani abu ya same ka zamu kasance a raye ne, Please kada ka kashe kanka da tunanin, ga hawaye mah kullum yanzu yazamar maka ruwan dare, Dan aka mun fauwalah wa Allah komai kaji, Murmushi wanda yafi kuka ciwo kabir yayi, sannan yace, duk abinda ya faru laifi na ne, da tun farko na aminta da Amriya mun zauna lafiya da ba'a kai ga taki haushi ba, har tazo kuma ta tsaneni. Kawai ku tafi, ku barni a nan, Inason na kasance hanan har sai lokacin da naji cewa ta dawo gareni, bazan bar wajan nan bah har sai lokacin da bayyanar ta zai zo. Kuje kawai, kubar ni hanan, nasan yadda zan lallaba na rayu a wajan nan. Cike da tausaya wa Yusuf yace, Allah sarki Kabir kayi hakuri ka tashi mu tafi, Allah ya ruga daya rubuta cewa abunda zai faru kenen, ka daina ganin laifin kanka, babu wanda yazo duniyar nan sannan yace bai taba laifi bah, so kaga Amriya zata dube ka da idon rahama kuma sannan ta yafe maka, kaji. Maza taso mu tafi, mikar da Kabir Yusuf yayi, inda Kabir ya soma tafiya, amma cikin rashin sa'a jiri ya dibe shi ya fadi a wajan sumamme. Hankalin su Sadiq ne ya tashi! ganin Kabir cikin mawuyacin halin, jijjigashi suka soma yi amma koh gizau baiyi ba, su Sani na ganin aka suka salallaba sannan suka harce. Cikin tashin hankali! suka Cincibi Kabir, sannan suka fara tafiya, saida suka kai bakin titin, sannan suka nufi wajan motar su, yayin da gefe guda idanuwan jama'a akansu, Dire Kabir suka yi acikin mota, sannan Sadiq ya tada mota suka bar wajan, basu nufi koh ina bah sai hospital. Direct reception suka shiga dashi, inda nurses suka bawa kabir gado, aka shigs emergency room dashi. Daukar wayar sa Khalid yayi, ya sanar da su Dad da kuma su Aunty amarya halin da ake ciki. Cikin kankanin lokaci, gabsdyaa family suka bayyana a wajan, fuskar Mommy mahaifyar Kabir ne yayi shabe shabe da hawaye, sannan tace, shidai dana tun da yazo duniya cikin fuskan tar kalubale yake, Allah ka kawo masa agaji, kwantar mata da hankali Dad ya shiga yi, . Kallon su Khalid Doct Khadija tayi,sannan tace mene ne ya faru a inda kuka je?, Tun daga abunda ya faru har karshe Khalid ya zayyane musu. Jinjina kai kawai Doct Khadija tayi, sannan tace shikenen abunda nake gudu shi yake shirin faruwa, Kallon ta Aunty amarya tayi tace, menene yake shirin faruwa Khadija?, Kafin Doct Khadija ta bawa Aunty amarya amsa, wata nurse ta futo daga daga room din, Ganin nurse din yasa dukkan su mikewa, sannan suka ce ya jikin nasa?, Nurse ta basu amsa da cewa alhamdulilah mun samu ya farfado, amma munji yana kiran sunan wata wai Amriya, da alamun itadin wata ce a rayuwar sa. kuma bincike ya nuna cewa yana saka tunani a ranshi sosai, kuma yana yawan shiga damuwa akan wani abu, a gaskiya kuma ya kamata ace idan kuna da abun kuyi gaggawar bashi, in bah aka bah, wannan abun zai iya affecting kwakwal war sa. Gaban kowannen sune ya fadi, yayin da kowa ya rasa ta cewa, Yusuf ne yayi karfin halin fadin shikenen insha Allah zamu bashi duk abinda yake bukata, shin yanzu zamu iya shiga mugan sa?. Yes of course Why not, zaku iya shiga, amma dan Allah banda haya niya, domin mara lafiya yana bukatar hutu, zaku iya shiga, yanzu zanje pharmacy ne domin siyo maganin da doctor yayi prescribing za'a bashi, tana kaiwa nan ta fuce daga wajan. Cikin room din suka shiga, inda suka tarar da kabir sai zubda hawaye yake, gefe guda kuma sunan Amriya kawai yake kira. Tausayi sane yaka masu, tabbas so yayi wa Kabir mugun kamu. Kallon sa suka yi, yayin da suka ji yana fadin. Ki dawo rayuwa ta, zan baki kulawar da baki taba tsammani bah, kada ki gujeni, domin idan kika barni zan shiga wani hali, sonki a raina ya riga daya zama dashashe, wanda babu wanda ya isa ya iya cire sonki a raina, Please Amriya, i need you, i want you to stay with me for the rest of my life, dan Allah ki bani last chance, Ya karashe maganar hawaye nabin gefen fuskan shi. Zuwa Mommy tayi daff dashi sannan ta rungume sa, tare da fashe wa da kuka, kuka sauran yan dakin suka fashe dashi, yayin da aka rasa mai rarrashin wani. Jin koke-koke, yayi yawa a dakin yasa su doctor's saurin nufa dakin, tarar dasu suka yi kowannen su na kuka. Gyaran murya daya daga cikin doctor's din yayi yace, aba dan Allah, wannan mara lafiya fah muna tunanin zaku tafi dashi gida,saboda jikin shi yayi kwari sosai, amma dubi yadda kuka sashi a gaba, yana kuka kuma nayi , an rasa mai rarrashin wani acikin ku, Please ku futo. Futa gaba daya suka yi daga cikin dakin, bayan hours aka sallame su daga asibityn, bayan sati daya, jikin Kabir yayi sauki sosai,kamar bashi bah, Amma har yanzu bai daina tunanin Amriya bah. Inda gefe guda kuma aka saka auren Khadija kanwar sadiq da kuma A'isha, sosai aka sha shagalin aure, akayi buki na buga wa a jarida, babu wanda bai halarci bikin bah, amma duda akan babu walwala a fuskokin su, Bayan nan aka kaisu gidan mazajen su, inda Doct Khadija, da kuma Mommy sukayi musu nasiha mai ratsa zuciya. ,tsaknin amare da mahaifyar amare wato hajara, suka dunga kukan rabuwa, da kyar aka kwace hajara daga hannun su, sannan suka bar gidan su amare, kowa ya koma gidajen sa....... .BAYAN WATANNI BIYAR. nakuda take ba gaggau tawa, yayin da take jin marar ta nayi mata radadi da ciwo, rintse idanuwan ta tayi, hawaye na bin kan kuncin ta. Ba zato taji marar ta ya rike, ihuu! ta fasa wanda ya gauraye gaba daya ilahirin dajin. hatake kowane halitta na ruwa ya fara fito wa, suna nufan inda take, yayin da aljanun ruwa da kuma yan ruwa suka fara zagaye ta, suna shafar cikin ta, wani karan! ta kuma fasawa, Gaba daya ta jigata, yayin da numfashi ta ya fara sarke wa, huxu ta fara yi, inda gumi ya fara keto mata, Shafa kan Amriya daya daga cikin aljanun ruwa tayi, sannan ta fara hura mata iska ajiki, yayin Da gefe guda wata Aljanar ruwaye ta fara tura cikin dan tayi nasaran haifi ?an cikin nata. Danna Cikin Aljanar ruwar tayi, hatake Amriya ta fasa wani irin razanannen kara, wanda yasa aka soma iska mai mugun karfi, Numfashin tane ya fara kasa, inda daga karshe tayi nasaran numfashi wanda yasa santalele jariri fadowa. Hatake kukan jaririn ya gauraye dajin, kwanciyar Amriya tayi tana saukar da hajiyan zuciya. ??♀???♀???♀???♀???♀???♀???♀???♀????????????????? COMMENT & SHARE PLS??? ALKALAMIN?????? A'ISHA M.B??? (Baby Isha) Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JYYV16dbYaX1dykLX7EE91 https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ 🌹BISSMILLAH RAHMANI RAHIM🌹 ALJANAR RUWA CE 🧜‍♀️🌊🌊 PAGE 5️⃣3️⃣▶️5️⃣4️⃣ WRITTEN & DIRECTED✍️ A'ISHA M.B 💞💞 (Zinariyar 🪙 Jajirtattu) ----------------------------------------- Farin ciki ne ya bai baye fuskokin aljanun ruwan, hajiye jaririn suka yi kusa da Amriya, sannan suka yi tafiyar su. Maida kallon ta Amriya tayi kan jaririn, abunda ta gani ne yayi matukar bata mamaki, ganin yaron tayi kafan mutane ne ajikin sa bana Aljanun ruwa bah. Shafa kafar tayi, wanda suke farare gwanin ban sha'awa, share hawaye ta tayi, sannan ta mike, ta nufi bakin Kogi domin ta kimtsa jikin ta da kuma na yaron, Saka yaron tayi cikin ruwa, amma ga mamakin ta, taga bai sauya daga jinsi mutane bah, Kallon shi tayi tace me akan yake nufi?, meyasa bai koma aljanin ruwa bah?, tunda ni ALJANAR RUWA CE, kama ta ai ace danda zan haifa ya zama irina, amma meyasa kaikuma baka zamo kamar ni bah. Wani tunani ne ya fado mata akai, kenan akan yana nufin jinsin mahaifin sa yayo kenen, toh tayaya akan zata kasance,. Murmushi wanda yafi kuka ciwo tayi, sannan tace, kada ka damu Allah shine abin dogaro. Tana kaiwa nan, tayi masa wanka, sannan itama ta gyara jikin ta wanda ya baci da jini, Tana gama wa, ta mike sannan ta hajiye yaron, ta fara tsinto kara tana hadawa guri guda, Sai data gama har hada karan, sannan ta hura masa wuta da bakin ta, babu bata lokaci ta fara gasa wa yaron cibiyar sa, kukan yaron ne gaba daya ya karade dajin, daukan placenta tayi wato mahaifa, sannan ta tona rami ta bunne shi. Bayan ta gama bunnen placenta, ta dauki jaririn, sannan ta nufi wajan bishiya ta tsinki ganye, ta saka shi acikin ganyen. Ƙare mai kallo tayi taga sakk kamar mahafin sa, kamar harta baci, shafa sajen yaron tayi wanda suka kwanta suka yi luff, tace kyakkyawan yaro na, ni na kusan tafiya na barka, zanyi kewar ka soaai dana, ina fatan koda kaji labari na a wajan mahaifin ka, kada ka taba manta wa dani kaji. Kallon sama tayi taga rana ta fadi, hawaye taji na shirin zubo mata, da sauri ta share hawayen ta, sannan tace, ranar da na dade ina jira yau gashi tazo, yau zan tafi na barku baki daya, zan kaika wajan Ammi, uwa ta gari, na tabbatar kulawar da zan iya baka, shi itama zata baka, zaka samu farin ciki da kulawa mara misaltuwa. Mike wa tayi, yayin da yaron keta faman kuka, rarrashin shi ta fara yi, daga bisani sannan ta fara tafiya....... Saida tayi tafiya mai nisa sosai, sannan ta isa gidan Ammi, karewa gidan kallo tayi, race ga sabon duniyar ka nan, wannan gidan aciki zaka cigaba da rayuwa idan na tafi, rufe idanuwan ta tayi, hatake kamar walkiya ta bace batt.. Ba ta tsinci kanta a ko ina bah, sai Cikin gidan Ammi, parlour ta shiga batare da ta bari kowa ya ganta bah, hajiye yaron tayi, hawaye nabin kan kuncin ta. Sannan ta nufi kan drower, ta samu biro da kuma paper, tayi rubutu aciki sannan ta nan nada takardar, ta saka shi a jikin yaron, Kallon sa tayi yayin da kuka yaci karfin ta, sosai take kuka mai ratsa zuciya, saida tayi mai isar ta sannan, tace yau ganina dakai na ƙarshe kenen, ina fatan ka samu ingantacciyar rayuwa, ina fatan kayi tsawon rai a rayuwar ka. Tana kaiwa nan ta fuce daga gidan. Ficewar Amriya keda wuya, Ammi tajiyo kukan jariri a parlour, da sauri ta nufi hanyar parlour domin ganin wanene, Tsayawa tayi chakk, ganin jariri akan kujera ga takarda a gefen sa, kwallah wa abba kira tayi, sannan ta kwalla kiran doct Khadija, da kuma Yusuf, babu bata lokaci gaba daya suka hallara a parlour. Yusuf yace Ammi meya faru mukaji kin kwallah mana kira?, jiki a muce Ammi ta nuna jaririn da ɗan yatsarta, bin yatsar ta suka yi da kallo. Da mamakin su, suka ga jariri kwance akan kujera, sai faman kuka yake, gaban kowannen su ne ya fadi, yayin da kowa ya rasa ta cewa. Doct Khadija ce tayi karfin halin fadin, Wannan jaririn kuma daga ina?, tayaya ya shigo gidan nan?, kuma meyasa aka kawo shi nan gidan?, tambaya data shiga yi kenan. A tsora ce Ammi ta kara sa inda jaririn yake, tare da kurawa jaririn kallo, hatake gaban ta ya fadi!, jikin ta ya fara bari, baki na rawa tace, kuzo ku ganshi, Karasa wa su Doct Khadija sukayi wajan, yayin da gaba daya suka dora idanuwan su akan jaririn, gaban su ne ya bada wani sauti, yayinda zuciyoyin su ya fara duka uku -uku. Baki na rawa Yusuf yace, wannan yaron baku ga yana mugun kama da Kabir bah, Doct Khadija tace, kamar mah harta ɓaci, Ammi tace idan hakane kenan wannan dan yata Amriya ne, kenen akan yana nufin tazo gidan nan, share hawayen ta tayi, sannan ta dauki jaririn tace, such a cute and handsome baby, tabbas kayo kyan mahafiyar ka, domin kuwa kyakyawa irin tace zata iya haifo kyakyawa yaro kamar kai, because itadin makura ce a kyau. Yanzu kaidin jikana na ne, nima an kusa fara ki rana da Grandma, tsuch a wonderful and great day, how I wish you were here amriya, da farin ciki na bazai misaltu bah. Daukar paper dake kan kujera Yusuf yayi, sannan a hankali ya fara bude takardar, daga karshe yayi nasaran bude shi baki daya, kurawa takardar ido yayi sannan ya fara karan tawa kamar aka. "Assalamu alaikum wa rahmatullahi ta'ala wa barakatu", ni'imar Allah, gafarar Allah, tausayi da kuma imani su kara tabbata a gare ku da Kuma ni baki daya. Ammi ina fatan kuna cikin koshin lafiya kamar yadda nake, wannan yaron da kuke gani, tabbas shidin ɗana ne, kuma Kalb ne mahaifin sa, ina fatan zaku kulamin dashi, ta yadda bazai san cewa ya rasa mahafiiya a rayuwar sa bah, Ammi inason ki zaba masa suna wanda ya dace dashi, domin kuwa ni bazan samu damar yin akan bah, saboda yaune rana ta, ta karshe a duniya, zan bar duniya kamar yadda na fada muku tun farko, ina fatan zaku gafarce ni kura kuran da nayi wanda na Sani da wanda bansani bah ina fatan kuya femun, kuma ina fatan suma su ahalin kalb su gafar tamin, sannan inason bayan mutuwa ta ku nemi gawa ta, sannan ku suturtani ku kaini gida na na gaskiya, naso ace naga asalin mahaifiya ta da kuma mahaifina koda so daya ne kafun na mutu, domin kuwa saina fi samun salama, amma akan bai yu bah, na roke ku, idan kuka ga asalin iyaye na, kuce yarsu ta bar musu wasiha cewa, meyasa suka rabu dani?, meyasa mahaifya ta, ta tafi ta barni, ba tare da ta waigo taji ya nake bah, ya nake ci nake sha bah. koda so daya bata taba nema na bah, amma ni koda yaushe cikin tsimayi zuwan ta nake, kuce musu ni banji haushin su bah samm, ko kadan banga laifin su bah, saboda bansan dalilin su na rabuwa dani bah, amma dan Allah kuce wa Iyaye na, tunda basu taba jin ya bugun zuciya ta ke tafiya bah, basu taba jin koda murya na bah, basu taba ganina bah, kuce su taimaka su zo jana'iza ta, domin bazan cigaba da kasan cewa a raye bah, zan mutu ba tareda nayi ban kwana da kowa bah, aka tawa kaddarar tazo, aka zan amashe ta, dan Adam baya taba guje wa kaddarar sa koh yayane, duda nima bah mutun bace, amma nima ina da tawa kaddarar. hakika ahalin Kalb da kuma Ammi mutane ne na gari da kuma amana, samun irin ku a wannan duniya da wuya, bansan da wace kalma zanyi amfani wajan gode muku bah, domin kuwa kunyi min abubuwa mara misaltuwa, na hajiye dana, kuma ina fatan zai samu kulawa da tarbiya kamar yadda uwa ta gari take bawa ɗan ta koh ƴar ta, Zanyi kewar ku baki daya, Ammi zanyi kewar murmushin ki, gaba daya zan yi kewar ku, ina fatan zaku ga wannan sakon, inaso wannan sakon ya isa ga ahalin su Kalb, ina fatan gaba daya kuyi tsawon rai, zanyi kewar ahalin Kalb, Allah sarki, yanzu aka zuciya ta zafi take min, na nemi kuka na rasa, zuciya ta tana yimin radadi sosai, yadda nake rubuta wannan sakon, gabadaya kaina da jikina suna min ciwo sosai , ina jin radadi da kuna sosai, yanzu aka saura sa'o'i biyar kafun na mutu, zan mutu ba tareda na kawar da faruwar akan bah, hmmm duniya rumfar kara, wanda ya bita a sannu zai dace, ni na tafi, zanje na tsimayi jiran mutuwa ta, domin babu wanda zai dakatar da faruwar akan, ina son kusan cewa ina sonku sosai, da ace mutane suna mutuwa su kuma dawowa rayuwa, da zanso ace na dawo a matsayin mutun, kuma na kara haduwa daku a Karo na biyu. Nasan da cewa mutuwa ta zata girgiza ku sosai, za kuji zafin mutuwa ta, amma kuma karku damu zafin na zuwa wasu lokaci kalilan ne, nan da wasu kwanaki zaku manta da komai, dama kowa mamaci ne, koda yau ban mutu bah, toh watarana yana nan dazan mutu, babu wanda zai zo duniya ba tare da ya koma ga mahaliccin sa bah, dan aka kada kusa kanku a damuwa, zama daku yasa na gane banbamcin soyayya da kuma kiyayya, yasa na gane banbamcin rikon amana da kuma cin amana, na koyi abubuwa da dama masu kyau a wajan ku, cikin ta harda sallah da kuka sa na fara yi, yanzu ina alfahari kasance wa ta musulma, mai rikon addini da kuma ibada, bansani bah ko ku, kun karu dani, amma tabbas ni na karu daku da abubuwa da dama mara misaltuwa, ya Allah mai yafiya mai jinkan bayin sa, ina fatan ka dalmiyar da dauwamammiyar farin ciki a wajan wannan ahali biyu, ka basu hadin kai a tsakanin zuka tansu, kada ka hane su da komai, kamar yadda nima basu haneni da komai bah, ya Allah ka kara musu hadin kai da qaunan juna. Ina fatan rayuwar ku ta zama ingantacciya, Allah yasa rabuwar ku dani, itace alhkairy. NA TAFI, FATAN KUYI DOGUWAR RAYUWA. "BSALAM"........... Zama Ammi tayi, yayin da kuka yaci karfin ta, ta fashe da kuka, gaba dayan su, hawaye suke yi, yayin da suke jin tausayin Ammi da kuma Amriya na shigar su. Cikin sheshekar kuka Ammi tace, ki gafar cemu yata, ba laifin mu bane, ba muda niyar rabuwa dake, rabo ya rantse cewa ba damu zaki karashe rayuwar ki bah, danasan da cewa kina raye, da tuntuni na bayyana kaina a gare ki. Tana kaiwa nan ta kuma fashe wa da wani matsanancin kukan. Doct Khadija ce ta dafa ta, sannan ta ce, Amina yanzu bah kuka ne ya kama ki yi bah, kama ta ai ace muje mu fara neman zoben nan, sa'annan mu ceto Amriya daga shiga hallaka, in bah aka bah komai zai iya faruwa. Share hawayen ta Ammi tayi sannan tace, hakane, maganar ki gaskiya ce, ya kama ta muje gidan su Kabir yanzu nan, if not am going to loose my only one and beloved daughter. Mike wa tsaye tayi, tare da ɗaukar makullin mota, ta nufi hanyar waje da jaririn. Ganin aka da su Yusuf suka yi yasa su saurin bin bayan Ammi, Ammi na isar baƙin mota, ta bude kofar motan sannan ta hajiye jaririn, daga bisani ta nufi driver seat, ganin aka yasa Yusuf sauri. Karasa wa wajan yace, Ana Ammi, ya zaki tuka mota da kanki bayan kina da ni, Please ki koma back seat Ni zan tuka motan, jin aka yasa Ammi futowa daga cikin ta nufi back seat ta zauna. Shiga ciki baki ɗayan su suka yi, yayin da Yusuf ya tada motan, sannan masu gadi suka wa gale musu gate, suka bar harabar gidan. ------------------------------ Kwance yake akan kafadar ta, yayin da gefe guda tana shafa masa sumar kansa. Ɗaga kansa yayi ya kalle ta, sannan yace,Momsy bansan meyasa bah tun sanda kika dawo cikin rayuwa ta nake jin kaina so special, i really love you my momsy, murmushi tayi sannan tace, Kabir kenen, duk soyayyar da k min ba zata taba kaiwa nawa bah. tsawon shekaru kenen nake buri da fatan ganin ka, yanzu kuma ta dalilin Amriya, Allah ya dawo min dakai gareni, tabbas Amriya yarinya ce ta kwarai wacce koh wace mahafiya zata yi fatan samu irin ta. Duda cewar bah mutum bace, amma dabi'un ta, komai nata na mutane take yi, gaskiya Kabir kayi dacen mata. Hawaye Kabir yaji yana shirin zubo masa, da sauri ya share hawayen sa, sannan yace, hakane "momsy, tabbas nayi dace mata, amma a rashin sani da kuma rashin tausayi irin nawa, na kore ta, na yarda ni mugu ne, koda yaushe burina shine naga na kuntata mata, saboda tsananin tsana da tsangwama da nake mata. Da'ace yau tana a gaba na, toh da babu abunda zai hanani durkusa na bata hakuri, sannan na bayyana mata irin tsananin sonda nake mata. Kwan kwan kwan, suka ji hana bubuga kofa, tashi Kabir yayi ya nufi kofar parlour, tareda fadin waye?, bude kofan yayi, da wani irin sauri yaja da baya, ganin Mom da kuma yan qungiyar ta, sai kuma Zainab wacce tayi zuru_zuru kamar mayya. Ganin Mom ce da yan qungiyar ta, yasa Momsy kwalla wa Dad da kuma sauran yan gidan kira. Fitowa gaba dayan su suka yi, da mamakin su suka ga Mom da yan qungiyan ta. Alama Mom tayi wa yan qungiyar nata da fadin ku kama su, sannan duk ku daure su. Mom na idda magana, suka shiga yin abunda ta saka su, saida suka daure gaba dayan su, sannan suka rabu dasu, Kallon Mom Dad yayi yace, Karima me ya dawo dake kuma?, mene ne kike so?, koh har yanzu baki gama daukar fansar taki bah. Dariya Mom ta kwashe dashi, sannan tace, kwarai kuwa, da'a tunanin ku wannan tafiyar da nayi na tafi kenen bazan dawo bah, toh wannan tafiyar da nayi badan kowa nayi shi bah saidan ku, inaso naga na kashe gaba daya wannan ahalin sannan hankali na zai kwanta. Kuma a yau bah gobe bah, zan hallaka kowa na wannsn family, duk abinda nasan ya rabe ku, yaci sannan yasha daku, toh shima saiya bakun ci lahira. A fusace Grandma tace, toh me kike jira, ki aiwatar da abinda kika zo aiwatar wa mana, Ki kashe mu, idan kuwa baki kashe mu ba, ni da kaina zan shekeki, sannan na bawa karnuka gawar ki su cinye. A fusace Mom ta nufi inda Grandma take tare da shake mata wuya, kuka su nadira suka saka, suna ihuun taimako!, Kumin shiru, ta daka musu tsawa!, sannan tace, duk wata shegiyar data karamin kuka hanan, saina sadaukar da jinin ta wa qungiya, idan kuma kuna ganin karya nake, dan hallak ka fasa. Tana kaiwa nan ta maida Kallon ta kan Grandma, tareda fadin, ke dama wannan tsohuwar ke yaka mata na fara kashe wa, domin kin tsule min ido, wane irin kisa kike so na miki, shin na harbe ki da bindiga har lahira, ko kuwa na chaka miki wuka, koh na rataye ki, ko kuma na shake miki wuya har lahira. Grandma ta bata amsa da cewa, duk wanda kika zaba matsiyaciya, dama irin ku talauci ne ke janyo wa kuke shigs cikin qungiyan asiri, sannan ku dunga cin kuɗin haram, kudin da bata hanyar halal aka same ta bah. Nuna Mom Grandma tayi tace, ke Karima karki dauka zaki iya tsora tani da wannan bindigar wasar da kika rike a hannu, wallahi banki na kunce kaina nayi miki tsinaniyar duka bah, ko mene zaki fada baki isa kin tsora tani bah, saidai mah ni na tsorata ki. Dariya Mom ta kwashe dashi, ji kake, hahahahaha. Saida tayi mai isar ta, sannan tace, "nidin wai, tsoro, na rasa tsoron wa zanji saina tsohuwa, toh bara kiji har yanzu ba'a haifo wacce ta isa ta sakani na tsorata bah. Kallon ta Nadira tayi tace, karya kike, tabbas an haifo wacce ta isa sakaki tsoro harda firgici, domin kuwa Amriya daya ce tamkar dubu, kuma ita din ce zata kawo ƙarshen zalin cin ki, dama duk inda aka samu mugu, wanda yake takama da tsantsan zalunci, toh tabbas mai maganin shi yana bayyana. Kamar dai yadda itama Amriya itace zata yi maganin ki, domin kuwa babu inda zalinci yake dorewa, Amriya itace ajalin ki. Kamar hadin baki gaba dayan su suka ce, "kwarai kuwa, Amriya itace zata yi ajalin ki. COMMENT & SHARE plxx🙏🙏🙏 ALKALAMIN✍️ A'ISHA M.B💞💞💞 (Zinariyar 🪙 Jajirtattu) Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JYYV16dbYaX1dykLX7EE91 https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ 🌹BISSMILLAHI RAHMANI RAHIM🌹 ALJANAR RUWA CE 🧜‍♀️🌊🌊 PAGE 5️⃣4️⃣▶️5️⃣5️⃣ WRITTEN & DIRECTED ✍️ BY AISH'A M.B💞 (Zinariyar 🪙 Jajirtattu) 54 TO 55 ,___________________________________ Idan ran Mom ya kai dubu, toh ya ɓaci?, cikin baccin rai tace, naga alamin kuna da mai tsaya muku Koh?, domin banga alamin tsoro a tattare daku bah, kuma ni akan bai min dadi bah, dole ne na dawo da wannan tsoron cikin zuka tanku. "Khalid yace, sai dai mu, mu dasa miki tsoro, amma ke dai baki kai bah, domin kuwa kunkuru ba zai ce zaiyi gasar gudu da barewa bah. Dan aka ki koma inda kika fito, domin kuwa bamua da bukatar ku. Gyaran murya "Zainab tayi tace, like seriously!, oh wait a minutes, kuna tunanin da mun zone domin muyi sulhu, that's impossible, idan kuna ma tunanin akan toh ku maida ta tatsuniya, domin kuwa bala'i, ne ya kawo mu, kuma kowa saiya ɗaɗana kuɗar sa. Maida Kallon ta kan yan qungiyan tayi tace, maza _maza, ku daddaure su yanzu nan, babu bata lokaci suka nufi kansu Kabir da zimmar daure su, A hassale gaba dayan su Grandma, suka dunkule hannu sannan suka kai musu naushi, ganin akan yasa gaba-dayan su yan qungiyan asirin suka yi kansu, kokawa gaba daya suka shiga yi, babu abinda kake ji a gidan sai karan naushi. Yayin da gefe guda Grandma ta daura ɗan kwalin ta ƙugu, sannan ta kama kan daya daga cikin yan qungiyan, sannan ta gantsara masa cizo a kai, ihuu ya saka, yayin da yake kokarin guduwa, amma ina karfin tsohuwa ya wuce wasa. Saka kansa grandma tayi a hammata, sannan ta fara zuba masa rankwashi ba kakkautawa, sannan ta ɗauki iron mai zafin jaraba, ta ɗoɗana mai a duwawu ta fara ironing din duwawu nasa. Sannan tace, Yoo, wallahi dani kuke zance, Ni halimatu sadiya, za'a kawo wa hari ina cikin gidan ɗana, toh a yau saina nuna muku fushi na, dan wallahi gaba dayan ku yau saina gasa muku duwawu, sai naga duwawun ya gasu sosai, ta yadda Koh da zama ba zaku iya yi bah. Tana kaiwa nan ta cigaba da gasa musu duwawu daya bayan daya. Ihuun!, yan qungiyan Mom ne gaba daya ya cika gidan, yayin da aka rasa mai ceton wani. Faduwa Nadira tayi kasa, yayin da daya daga cikin yan qungiyan ya nufe ta da wuka, wai gawa tayi bayan ta domin ta dauki abinda zata kare kanta dashi. Idanuwan ta ne suka sauka akan wayan electric, da sauri ta mike tare da daukar wayar, sannan ta dauki bottle water akan dining ta watsa wa yan qungiyan. Daga bisani kuma, tayi wa su Kabir alamun su matsa daga wajan, babu bata lokaci a tare gaba-dayan su, suka yi saurin barin wajan suka hau kan dining, Ganin yan qungiyan Mom na ƙoƙarin haurowa, ya sata saurin sakin wayar, ihuun! tsoro gaba-dayan su suka saka, yayin da suke kokari guduwa!, cikin rashin sa'a lantarki yaja su, ji kake pass, girrr, pass. Ganin babu sarki sai Allah, yasa Mom da Zainab yin kurin guduwa, hatake gaba dayan su, suka sha gaban su. Murmushi Grandma tayi!, sannan tace, "Karima ina kike shirin zuwa?, wato yau kinga fadan yan China Koh, toh mun gama dasu, yanzu ku ya rage zamu yi fadan bahubali daki. Tana kaiwa nan, ta janyo rigar Mom, hatake Mom ta fadi kasa, yayin da ta saki wani kara mai razanar wa!, yayin da zoben dake sanye a yatsar ta yayi haske. Kwashe wa da dariya Mom tayi!, sannan tace, Allah sarki ita wacce ta bada rayuwar ta akan ku mah baku damu da ita bah, tana chan tana mutuwa, Ni kuma gani nan na mallaki zoben ta, yanzu shikenen zan zamo sarauniya gaba daya aljanun da Mayu, zan samu karfin iko mai dimbin yawa, zan zamo shugaba wacce babu kamar ta. tana kaiwa nan ta kuma fashe wa da dariya. Gaban kowannen su ne ya fadi!", yayin da zuciyoyin su ya fara dukan uku -uku, jin budewar kofa yasa gaba-dayan su kallon kofar shigowa, ganin su Ammi" ga jariri rike a hannun ta, yasa kowannen su yin mamaki. Kabir ne yayi karfin halin fadin", Ammi meyasa na ganku a firgice, kuma sannan wannan jaririn waye?, ya karasa maganar yana mai kallon jaririn. Bashi amsa Doct Khadija tayi da fadin, wannan jaririn ba dan kowa bane, sai naka, kuma a halin yanzu muna da lokaci kalilan daya za muyi amfani dashi wajan cetan mahafiyar sa daga mutuwa. Zaro idanu, gaba-daya suka yi, yayin da Kabir yace kenan wannan ɗana ne?, Ammi da muryar ta ya ruga ya dashe tsabar kuka, ta bashi amsa da cewa kwarai kuwa dan kane, yanzu mah ba wannan bah, dan Allah ka taimaka, ka futo da wannan zoben, domin cetan matar ka, if not we are going to loose her. Aaaaa!, Kabir ya fada a tsawa ce!, dafa kansa yayi tare da fadin, she will not die, ba zata mutu ta barni bah, dole ne mu ceci rayuwar ta, meyasa zata tafi?, bayan kina bukatar ta, ina buƙatar ta, ɗan ta mah yans bukatar ta, bazai yu ta tafi bah, we need to do something. Karban yaron Nadirah tayi daga hannun Ammi, sosai su Grandma ke ya bawa da irin kyau da Allah ya ba shi, ba suyi mamaki bah sai yadda suka ga jaririn yana matukar kama da kabir, yadda kasan kamar an tsara kara. Kallon jaririn Momsy tayi tace, kenan wannan Grandson dina ne, Allah yayi wa rayuwar ka Albarka, menene sunan sa? Momsy ta tambaya, Ammi ta bata amsa da cewa, tukun nan dai, ba'a saka masa suna bah , ku nake so ku ku zaba masa suna. Maida kallon ta Momsy tayi kan jaririn sannan tace, from now henceforth sunan ka Aliyu hydar. Sunan mahaifina, mutum mafi soyuwa a gare ni, shidin ba ya kasance iya uba a wajena bah, shidin ya kasan ce rayuwa ta ne, ya kasance shidin duniya ta tane, dan aka kai zan rada wa sunan sa, domin kuwa Is only a special person i can give that name. Farin ciki ne gaba ɗaya ya lullube fuskokin su, hawaye Kabir yaji na ƙoƙarin zubo masa, da sauri ya sharw hawayen shi, sannan yace Hydar ina matukar sonka sosai, yanzu zamu tafi domin muje mu tseratar da rayuwar mahaifiyar ka. Kallon Mom yayi, sannan yace, Mom please ki bamu wannan zoben, dan Allah kinji wlh duk abunda kika tambaya zamu baki, but Please ki fara bamu zoben nan. Dariyar mugun ta Mom ta kwashe dashi!", tare da fadin impossible, kana tunanin wannan zoben zan bar shi shi, toh ku tsaya kuji tunda wannan zoben ya riga ya shigo hannu na, toh bazai futa bah, dan aka bazan bayar bah. Daukar takardar da Amriya tayi rubutu akai Yusuf yayi, sannan ya fara karan ta musu, jikin kowannen su ne ya dau sanyi, yayin da tsoro da fargaba gaba daya ya cika cikin zuka tansu, hatake suka ji wani irin tausayin Amriya ya kama su, yayin da hawaye ya fara sauka akan fuskan kowannen su. Kallon Mom Ammi tayi, hawaye na sauka kan kuncin ta tace, "Karima, tunda nake ban taba tunanin zaki yi min aka bah, kada ki manta kefa yar uwa ta ce, yanzu abun duniya mah zai iya raba tsakanin mu Karima, Hada hannayen ta guri guda Ammi" tayi, sa'annan tace, na roke ki, dan darajar ma'aikin Allah, idan kina kaunar mahafin mu da gaske, toh dan Allah ki bamu zoben nan, dan Allah . Dan Allah ki bamu, we don't have much time, and we need to rescue Amriya's life. Dan jimm Mom tayi, kamar tana tunanin wani abu, lokaci daya kawai suka ga ta zari zoben ta mika wa Ammi", Da Kallon mamaki kowa ke binta dashi, ganin babu musu ta miko zoben, share hawayen ta Ammi tayi tace, kin yarda na karba?, Girgiza mata kai Mom tayi tace, kwarai kuwa na yarda, Amma da sharadi duk abinda na tambaye ku shi zaku bani, Mike wa Ammi tayi tace, munyi miki alƙawarin duk abinda kika ce kina so zamu baki, murmushin mugun ta Mom tayi, tare da fadin, tom shikenen ku karbi zoben ku tafi. Karbar zoben Ammi tayi daga hannun Mom, ta kalli Doct Khadija tace, yanzu a ina zamu fara neman Amriya "Khadija?, Doct Khadija ta bata amsa da fadin ba zai wuce guri daya bah, ni nasani wajan, inda muka fara haduwa da ita, hanan tace min burin ta, shine ta mutu a chan, yanzu ina da tabbacin cewa tana chan. Yusuf yace, Togo me muke jira, mu tafi kafun lokaci ya kure. Nufar hanyar waje gaba daya suka yi, yayin da kowannen su ya shiga mota, tare da tada motocin, suka fuce daga gidan..... Ana Karima, ta yaya zaki basu wannan zoben, meyasa zaki barsu su tafi?, cewar Zainab, amsa Mom ta bata da fadin, ni kadai nasan abinda nake shirya wa, ke an gaya miki cewa na yafe musu ne, ina sane na bada zoben, sobada abinda zan tambaya saiya ninka na zoben, ni bana ya fiya, fansa ce kawai take guda na a jini na. Maza-maza ku tashi gaba daya, nuni bayan su, mimmike wa gaba daya suka yi, yayin da suke jin jikin su na musu radadi.. Fucewa suka yi daga harabar gidan, sannan suka bi bayan su Kabir. Saida su Kabir suka dau tsawon lokaci suna tafiya, daga bisani kuma suka isa wajan. Koh gama parking baiyi bah, ya futo daga cikin motan, tare da kallon gaba daya jejin. Futowa suma suka yi gaba-daya, yayin da suka fara kalle _kalle, Koh zasu gano Amriya. Parking su Mom suka yi, yayin da suka laɓe a bayan bishiya, Kiran sunan ta suka shiga yi, amma suka ji shiru, cikin karfafa gwiwa, suka cigaba da kiran sunan ta batare da sun sare bah. Sheshekar kukan tane yaja hankulan su baki daya, waigawa su kayi, yayin da suka ga ta zauna a bakin Kogi tayi rufff da ciki. Kabir na ganin aka yayi saurin nufar inda take, karasa wa wajan ta suma su kayi. Zama kusa da ita yayi, tare da ɗago haɓar ta, zaro ido yayi ganin yadda idanuwan ta suka yi jajir duk sun Ku kumbura, uwa uba kuma ta rame tayi baki. Baki na rawa Kabir yace, mene ne ya same ki?, meyasa kika tafi kika barni?, shin kin san irin halin da na shiga da kika tafi, na shiga wani yanayi na kunci da bakin ciki, na roke ki kiya femin kurakurai na, bazan iya rayuwa ba babu ke. Dago kanta Amriya tayi hawaye na sauka kan kuncin ta, sannan ta dora idanuwan ta akan nass, daga bisani ta dauke kanta, tareda maida Kallon ta kan su Ammi. zuwa Ammi tayi kusa da ita, tareda tsugunnawa ta rungume Amriya, sannan ta fashe da kuka!", tana mai fadin, ki gafar ce ni ƴata, tsawon wadanan shekarun bansan cewa kina raye bah, tabbas ban miki adalci bah, na baki dama ki yanke hukunci daidai da laifin dana aikata miki. Rintse idanuwan ta Amriya tayi, yayin da take jin zuciyar ta na mata zugi da radadi, ɓanɓare jikin ta tayi daga na Ammi, Tare da mikewa tsaye, ta maida kallon ta kansu tace, mene ne ya kawo ku?, me kuke nema a gare ni?, Doct Khadija tace, Amriya mun zone domin mu baki zoben ki kada ki mutu, share hawayen ta Amriya tayi tace, shin nace muku ina bukata ne?, banaso ku rike shi a wajan ku, saida lokaci ya kure tukunan zaku kawo min zobe, Togo bana bukatar na cigaba da rayuwa, ku tafi ku kyale ni, Khalid yace, aba Amriya ke kinsan baza mu taba iya tafiya mu barki bah, ki taimaka ki karbi zoben nan, kafin lokaci ya kure. Tafi suka ji daga bayan su, juyawa gaba daya suka yi domin ganin waye, da mamakin su kuwa suka ga Mom rike da Hydar a hannun ta. Cikin baccin rai Ammi tace, Karima mene aka?, ya zaki dauki jaririn, dariya Mom da Zainab suka kwashe dashi!", sannan Mom tace, wannan yaron shi nake so, kamar yadda na fada idan zan baku zobe saina tambayi wani abu, toh jinin wannan yaron nake sonsha. Karya kike!",Amriya ta fada a tsawa ce!, Jinin ɗana bazai shawu bah, domin kuwa ɗaci gare shi, maza_maza ki bani yaro na, in bah aka bah na lahira sai ya fiki jin dadi. Dariya gaba daya yan qungiyan suka kwashe dashi, yayin Zainab tace, Togo zaki karbe shi mana idan zaki iya, kallon yan qungiyan Mom tayi sannan tace, maza yanzu nan ku kashe su gaba daya. Tana kaiwa nan, gaba dayan su suka yi kansu Kabir hannuwan su rike da wuka da takobi, Fada gaba-daya ne ya gauraye wajan, yayin da suka fara fada a tsakanin su ba gaggau tawa. Rintse idanuwan ta Amriya tayi, yayin da ta fasa wani kara!, wanda saida gaba daya dajin ya amsa. Sa'annan tayi amfani da karfin ikon ta, ta fara sama dasu daya bayan daya, tana wurgasu jikin manya_manyan duwatsuna da bishiya, hatake gaba daya kowanne su yake faduwa mutacce. Saida Amriya ta gama dasu tass yayin da ya rage saura Mom da kuma Zainab, ganin AMRIYA na yowa kansu yasa Mom ta cilla jaririn sama, zaro idanuwa gaba daya suka yi cikin tsoro, Amriya na gannin aka tsalle daya tayi ta chafko yaron. Kuka jaririn ya fashe dashi, rarrashin shi Amriya ta shiga yi, yayin da ta mikawa Salma jaririn. Ganin hankulan su nakan Amriya, yasa Mom yin saurin janyo Doct Khadija, sannan ta dora mata wuka a wuya tace, zan kashe ta idan baku bani jaririn nan bah. Maida kallon su suka yi kan Mom, zaro idanuwa suka yi ganin yadda ta dora wuka kan wuyar Doct Khadija, Haɗa hannun ta Amriya tayi, sannan tace dan Allah kada ki cutar da ita, na roke ki. Mom tace indai har bakua so na cutar da ita, toh ku bani wannan jaririn. Kallon su Doct Khadija tayi tace, Aa Amriya karku kuskure ku bata wannan yaron, ni na yarda na mutu, Amma karku bayar, . Zan yanka ta fa idan baku bani yaron nan bah, Cewar Mom. girgiza kai Amriya tayi tace A'a, Aa, karki kashe ta, Dariya Mom tayi tace toh ai shikenen, tana kaiwa nan ta yanka wuyan Doct Khadija. Aaaaaaaaaa!", Amriya ta saki wani razananniyar kara, wanda yasa hadari da walkiya wanzuwa, faduwa Doct Khadija tayi a wajan, kafin kace mee rai yayi halin sa... COMMENT & SHARE PLS🙏🙏 ALKALAMIN✍️ A'ISHA M.B💞💞💞 (Zinariyar 🪙 Jajirtattu) Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JYYV16dbYaX1dykLX7EE9https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ALJANAR 🧜‍♀️ RUWA CE🌊🌊 PAGE 5️⃣5️⃣▶️5️⃣6️⃣ WRITTEN & DIRECTED ✍️ BY AISHA M.B💞💞 (Zinariyar 🪙 Jajirtattu) -------------------------------------- Gurnani Amriya ta fara yi!, cikin kankanin lokaci, halittar ta ya fara sauya wa, yayin da idanuwan ta ya sauya launi. Babu bata lokaci tayi kan Mom, ba tayi wata _wata bah, ta shake mata wuya tare da daga ta sama. Da sauri su Yusuf suka nufi inda Doct Khadija ke a yashe, kuka ne yaci karfin Yusuf ganin cewa tabbas mahaifiyar shi ta rasu. rungume ta yayi tare da fashe wa da kuka. A fusa ce! su Nadira da kuma su Grandma suka yi kam Mom da Zainab, yayin da su Kabir suka nufi inda su Mom suke sannan suka dauke Hydar. Kama Zainab suka yi, yayin da suka rufe ta da duka, sosai suke jibgar ta babu gaggautawa... Kokawa suka shiga yi a tsakanin su, inda Amriya tayi nasaran buga kan Mom akan jibgegiyar bishiya dake zaman kanta acikin wannan dajin. Wani irin kara Mom ta saki!, yayin da ta fara ihuun ceton rai!, ba babu tausaya wa Amriya ta kara yowa kanta sannan ta daga ta sama, kakari Mom ta shiga yi yayin da idanuwan ta suka yi jajir saboda shaka. Rintse idanuwan ta Amriya tayi, sannan ta zalalo harshen ta Wanda yake dauke da mugun dafi, ganin aka yasa jikin Mom ya fara bari,ta fara rokon Amriya ta barta da ranta. Cike da bakin ciki da takaici Amriya tace, "menene abinda wannan baiwar Allah ta aikata miki da zaki kashe ta?, "wana laifi ta yi miki, "me yasa ni baki kashe ni bah, saki rabu da ita," bayan kin raba ta da ɗanta tsawon waɗan nan shekaru, shine yanzu zaki kashe ta. Hada hannayen ta Mom tayi jiki na kakkarwa tace, ki gafarce ni, dan Allah kada ki kashe ni, ina bukatar na rayu, nayi miki alkawari zan chanza hali na, ki taimaka ki rabu dani, wallahi inajin radadi sosai Rintse idanuwan ta Amriya tayi hawaye na bin kan kincin ta tace, "Allah sarki Ummi, aka ta dunga rokan ki ki barta da ranta, amma sabo da rashin imani irin naki kika kashe ta, idan har kina jin radadi a matsayin ki wanda kika dade kina aikata zunubi kina kashe rai, toh kiyi tunanin irin radadin da waɗan nan bayin Allah da kika kashe za su ji". Kuma babban kuskuren da kika yi shine bari na da kika yi a raye, kuskure na biyu da kika yi shine kashe Doct Khadija da kika yi, yanzu lokaci yayi don gurban abubuwan da kika shuka. Amriya na kaiwa nan, ta dauki Wuka za ta chaka wa Mom, ba zato ba tsanmani taji an rike mata hannun ta baya, waigawa Amriya tayi don ganin wanenen. Da mamakin ta kuwa, taga Fatima da kuma Ammi gaba daya fuskokin su yayi shaɓe- shaɓe da hawaye. Cikin sheshekar kuka Fatima tace, "Ki rabu da ita Amriya, koba komai itadin mahaifiyar mu ce, ta sanadiyar ta muka zo duniya. Ammi tace kwarai kuwa Amriya", koba komai ita ɗin yar uwa tace ta jini, bayan ita juran ganin za'a kashe ta bah, Please Amriya ki rabu da ita, Ammi ta fada tare da hade hannayen ta guri guda". Hawaye masu zafi ne ke saukowa daga kan kuncin Amriya, daga bisani ta hajiye Mom sannan ta wurgar da wukan. Sannan ta kalli Mom tace, Kalla ki gani, mutanen da kika dade kina kuntata musu, amma sabo da imani da kuma tausayi wanda yake tattatare dasu suka ce na barki, kije na barki da ranki, Allah kuma zai saka wa mutanen da kika kashe, saboda mugan ci irin naki. Tana kaiwa nan, tabar wajan Mom, Mom na ganin aka tayi saurin daukar wukar da Amriya ta yar, sannan ta nufi kan Amriya za ta chaka mata. Kabir na ganin aka ya nufi wajan da gudu, yayin da yayi saurin janyo Amriya jikin sa, ya juya bayan sa, Mom na ganin aka ta chaka wa kabir wukan. Wani azababban kara Kabir ya saki!, zaro idanuwan gaba daya suka yi, yayin da suka saka ihuu!, a fusa ce suka nufi kan Mom, "Mom na ganin sunyo kanta, tayi saurin daukan zoben Amriya sannan ta fada a katuwar teku dake cikin dajin, wanda samm ba'a ganin karshen ta. Sannan ta kwashe da dariya, Ba zato, ba tsanmani, taga kowane halitta na cikin ruwan na yoo wa kanta, yayin da su Aljanun ruwan suka yi kanta a fusa ce!, zaro ido tayi, sannan ta saki ihuun ceton rai, amma me karfin tayi wani yinkuri, suka janye ta cikin ruwan. Ganin akan yasa kowanen su yin hamdalah cewa ta mutu kenen. faduwa Kabir yayi yayin da jini ya fara ƙetowa ta jikin sa. Jijjigashi Amriya ta soma yi hawaye na bin kan kuncin ta, Aa Kabir zan ceci rayuwar ka bazan bari ka mutu bah, kada kayi min aka. Kuka ne yaci karfin kowannen su, yayin da suna ji, suna gani, sun kasa cetan Kabir. Kallon Amriya Kabir yayi yace, me kika ce, yau Karo na farko da kika Ambaci cikakken sunana, tabbbas ina matukar farin ciki da faruwan aka, ki taimaka ki yafe min Amriya, wannan azabtuwar da nayi ma kadai sun isa, ban ki na mutu bah, indai harke zaki rayu, farin ciki na shine na ganki cikin koshin lafiya, ba tareda wani abu na cutar wa ya same ki bah. Aa Kabir ni na yafe maka duniya da lahira, ina matukar sonka Kabir, bazan iya rayuwa ba babu kai. Ina zuwa yanzu zan yi maka magani, Tana kaiwa nan ta mike tsaye, sannan ta shiga cikin bishiyoyin dajin ta fara tsinko ganyayyaki, sannan ta komai gare su, murza ganyayyaki 'n tayi sannan ta hade su guri guda, sannan ta dora a wajan ciwon, cije leɓen sa yayi, yayin da yake jin wani zugi da raɗaɗin a ciwon. Dora leɓen ta Amriya tayi kan nasa, sannan ta fara zuba masa dafi,a hankali Kabir yake jin zugin da raɗaɗin na raguwa. Saida Amriya tatabbatar ciwon yadai na mai zafi sannan ta cire leɓen ta daga nasa. Yayin da ta fara jin jiri na diban ta, dishi-dishi ta fara gani, Babu shiri ta fadi a wajan wajan, yayin da numfashin ta fara sama-sama. Hankalin gaba dayan su ba Karamin tashi yayi bah, ganin Amriya cikin mummunan yana yi. Da sauri Kabir ya nufi Inda Amriya take, ganin idanuwan ta sun komai jajir, yayin da bakin ta ya fara kakkarwa. Kallon su Aunty Amarya tayi tace, " Kabir ya kama ta mu nemo zoben nan, lokaci yana dada kurewa, share hawayen sa Kabir yayi, sannan ya girgiza kai yace shikenen, zan shiga cikin wannan ruwan sannan na dauko zoben. "Aa Kabir wannan tekun yana da matukar hatsari sosai, zaka iya illata, kuma sannan kai baka iya ruwa bah, zaka iya samun matsala, cewar Ammi". Kabir yace," ban da mu ba, Koda zan rasa raina, mundin indai zan samu zoben nan toh komai ya wadatar". Aunty Amarya tace, inda wani hajiyayyen ƙwai, Wanda malan Haruna ya taba bani idan ina son kowane Karfi koh wani abu ya lalace, indai na fasa shi a gefen Wanda nake son ceta, toh zai lalace, kuma ina tunanin idan na fasa shi Amriya zata koma asalin mutum yadda take tun farko. Amma sai sai idan an kawo wannan zoben tukun an sanya mata. Babu shiri zuka ga Kabir yayi tsalle ya fada a ruwan. Hade hannayen su suka yi, inda suka soma yi masa adua, saida aka dau kusan thirty minutes fito bah, ganin aka yasa gaban kowanen su faduwa, inda Momsy ta zauna ta fara kuka tana mai fadin, "shikenen yanzu na rasa dana, na shiga uku ni Fatima, yanzu kenen Hydar ya zama maraya kenen". Ba zato suka ga gangan jikin sa yayo sama, ganin aka, yasa suka nufi inda yake da sauri, sannan su khalid suka fito dashi daga cikin ruwan. Gaban su ne ya fadi!, ganin ko motsi ba yayi, sannnan kuma gefen guda ya dun ƙule hannun shi, bude hannun Sadiq yayi, sannan taga zoben Amriya. Da sauri Sadiq ya dauki zoben sannan ya mikawa Aunty Amarya, karba Aunty Amarya tayi sannan ta nufi inda Amriya take, Danna masa ciki suka shiga yi, amma koh alamun motsi baiyi bah, ganin aka yasa hankalin su ya kara tashi. Saka wa Amriya zoben Aunty Amarya tayi, sannan ta dauko ƙwan wanda yake fari sall, sa'annan ta samu daidai kan Amriya ta fasa shi, tare da shafa mata shi duk jikin ta. Ganin bata motsa bah, yasa gaban Ammi ta fadi!, sannan tace kardai ƴata ta mutu!?, Aa insha Allahu babu abinda zai faru, ki kwantar da hankalin ki, cewar Aunty Amarya. Motsi suka ji daga cikin ruwa, waigawa suka yi, hatake idanuwan su ya sauka akan Mom, yayin da suka ga, an kwaƙule mata idanuwa sannan an cire mata kunne da hanci, gaba daya gawar ya zama abin tsoro, ihuu!, Zainab ta saka yayin da take kokarin guduwa, ta suɓule ta fada cikin ruwan, yayin da Aljanun ruwan suka janye ta ciki. Rintse idanuwan su gaba daya suka yi, yayin da gawar Mom ya zama abin tsoro, share hawayen ta, Ammi tayi tace,"yanzu duk izza da mugancin da kike takama dashi yana ina?, kalli yadda gawar ki ta zama wulakantanciya, yanzu gashi nan, kin mutu a wulakance, kin mutu ba tareda kin tuba bah, kin mutu ba tare da kin gyara kura kuran ki ba. Yanzu aga wanda ya kashe da wanda aka kashe, aga wa yake da riba ran gobe ƙiyama, tabbas Wanɗa da kika kashe, suke da riba. Dama ance karshen azzalumai bata yin kyau, indai mutum ya dade yana aikata zunubi bai nemi tuba ga Allah bah, toh irin abunda ke faruwa dasu kenen, mutuwa suke a wulakan ce. Ni na yafe miki duniya da lahira, saidai kije ki fuskan ci saka makon abunda kika aikata". Nufan inda gawar Doct Khadija yake, suka yi , tareda cinciɓar gawar suka saka s bayan Mota, Sannan suka cinciɓi Amriya da kuma Kabir suka suka su a mota. Tada mota suka yi, yayin da suka bar harabar dajin baki daya. Direct Asibity suka nufi dasu, yayin da aka shiga bawa su biyun taimakon gaggawa. Gefe guda kuma, suka koma gida, yayin da aka suturta doct Khadija, aka kaita gidan ta na gaskiya, sosai kowa yayi kuka game da mutuwar ta, su Mami da kuma doct Habeeb ma, mutuwar ta bah karamin girgiza su yayi bah, babu abinda kake ji sai koke- koke, saida sukayi mai isarsu, sannan aka dora da karatun Alqur'ani mai girma, aka shiga yi mata adu'oi. Koma wa Hospital din suka yi, yayin da Doct Habib ya zama shine special Doct wanda aka ware zai kula da Kabir da kuma Amriya. Saida likito ci suka dau kusan 3hours basu dawo da numfashin Kabir bah, amma an samu na Amriya ya dawo. Fitowa doct Habib yayi, yana sharfe zufa, ganin sa yasa gaba dayan su suka nufi inda yake, sannan suka ce ya jikin nasu?, Doct Habib ya basu amsa da cewa, "mun daiyi nasaran dawo da numfashin Amriya, amma. For Kabir, am sorry to say, ya fada doguwar suma, kuma a kalla zai kai kusan watanni koh shekara kafun ya far fado". What!, gaba daya suka fada. Baki na rawa Momsy tace kana nufin ɗana ya fada doguwar suma, girgiza mata kai Doct Habib yayi alamin eh. Innnalilahi wa inna hilaihi rajihun, la ila a ila anta suba'a naka inni kuntun mina zalumin. Abinda kowanen su ke nana tawa kenen. Hakuri doct Habib ya shiga basu, sannan yace "zaki iya zuwa ku duba lafiyan Amriya". Shi kenen Ammi ta fada, daga bisani suka shiga cikin ɗakin da Amriya ke ciki. Shiga ciki suka yi, suka tarar ta far fado, abunda ya fara fitowa daga bakin ta shine, ina Kabir?, Kwantar mata da hankali Ammi tayi, sannan tace, "Kabir dinki yana cikin koshin lafiya kinji, yanzu ba lokacin magana bane, ki kwantar ki huta kinji". Aa ni bazan kwantar da hankali na ba, ba tare da na ga Kabir bah, yana ina?, ku kaini inda yake dan Allah. Shikenen Amriya taso mu kaiki, mike wa tayi, hatake jiri ya dibe ta, saurin riƙe ta Aunty Amarya tayi, sannan tace,"kiyi a hankali zaki iya faduwa. Riƙe ta Aunty Amarya tayi sannan ta kaita dakin da Kabir yake. a daddafe Amriya ta karasa inda yake, sannan ta shafa fuskan shi tace, "gani nan na dawo gare ka, babu abinda ya same ni, kuma kaiwa ina fatan Babu abinda ya same ka". Dafa ta Ammi tayi tace, "kiyi hakuri Amriya, bazai iya magana bah, saboda ya fada a doguwar suma, taso mu tafi kada mu ta kura masa, hawaye ne ya fara bin kan kuncin Amriya tace, " kina nufin Mijina ya fada doguwar suma, me yasa bani ce na fada bah shi ya fada. Kiyi hakuri Amriya, ki taso mu futa. Cikin sheshekar kuka Amriya tace, " babu inda zani, zan zauna hanan har lokacin far fado warsa yayi. Da ƙyar suka samu suka shawo kan Amriya ta bisu suka fuce daga ɗakin, koma wa ɗakin da take tayi, sannan Ammi ɗauƙi Hydar ta bawa Amriya tace, "Amriya ɗan ki yana bukatar ki, ki bashi abinci. Karɓar sa Amriya tayi, sannan ta fara shayar dashi. BAYAN SHEKARA DAYA(1) COMMENTS & SHARE PLS 🙏🙏 ALKALAMIN ✍️ (Zinariyar 🪙 Jajirtattu) https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*?? (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ?asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau?i_.?? ----------------------------------------- Likitoci ne gaba daya suka fara kai kawo a Cikin Asibity. Yayin da suka fara shiga cikin emergency room, ririke shi gaba daya suka yi, yayin da yake shure _shure, sannan yake ƙoƙarin wafce kansa daga gare su, yayin da yake ta daman kiran sunan Amriya. Ɗaukar waya doct Habib yayi, sannan ya yi dialing number Dad, ringing biyu Dad ya dauka, tare da karawa a kunne shi yace, "hello Habib lafiya naga kiran ka?, doct Habib ya bashi amsa da fadin "Yahya Kabir ya farfaɗo daga doguwar suma". Zumbur Dad ya mike tsaye, sannan yace "kana nufin my son is back to life, ya farfaɗo, gani nan zuwa right away, kada ku bari yaje koh ina". Shikenen toh saika zo, yana kaiwa nan ya kashe wayan. Dad na kashe wayan ya nufi parlour da sauri, yayin da ya tarar da su Khalid da Grandma zazzau ne. Sannan yace musu, i have a good news for you guy's, Sadiq yace wow Dad menene?, Dad yace Kabir ya farfaɗo. Mike wa gaba daya suka yi cike da farin cikin jin maganar Dad,Grandma tace gaskiya nayi farin cikin jin wannan maganar, ban taba kawo wa cewa wataran Kabir zai farfaɗo ba, tabbas yau za'a ayi gagarumar shagali wanda ba'a taba yin kamar sa bah. Maza ku taso mu tafi. Ɗaukar waya Dad yayi sannan ya sanar da Mami da kuma Ammi halin da ake ciki... Koma wa ciki Doct Habib yayi, sannan ya kalli Kabir yace, "ka nutsu Kabir, Amriya tana nan lafiya babu abinda ya same ta". Kallon sa kabir yayi yace," tana ina?, ina bukatar ganin ta, bazan yarda da maganar ka ba har sai na ganta da idanuwa na". Please Amriya kawai nake bukata, ita nake son gani. Dafa Kabir doct Habib yayi yace, "Kabir baka dade da farfaɗo wa bah, kama ta ai ace yanzu ka kwanta ka samu natsuwa". Kabir yace, "tayaya zan samu natsuwa batare da naga Amriya bah, bazan taba samun nutsuwa bah indai har ba ganin ta nayi bah". Doct Habib yace, "okay it's fine, amma yanzu bazai yi ka ganta bah, saboda yau ne ranar auren ta da Yusuf, kuma kaga yanzu ba taka nace dan aka ka cire rai akan samun Amriya. Zumbur Kabir ya mike, tare da fizge drip din aka saka mai, sannan ya ɗago da idanuwan sa wanda suka ciko da hawaye yace," bazai taba yiwuwa ba, Amriya ni kadai take so, nine mijin ta ba wani bah, dan aka babu wanda ya isa ya kwace min ita". Kayi hakuri Kabir, an ruga da an ɗaura auren ta dashi. Domin kuwa yanzu sati ɗaya kenen da auren su. Zama Kabir yayi a gefen gado, yayin da hawaye suka fara saukowa kan fuskar sa, sannan yace,"why?, meyasa zaki aura mata wani ba niba, wallahi idan ban samu Amriya bah, na tabbata inda aure har abada, domin kuwa ita ce kawai mace guda daya tilo a raina. Kallon Doct Habib yayi yace," kwanaki nawa nayi a wannan hospital din?. Doct Habib ya bashi amsa da fadin shekara daya kenen kana nan wajan. What! Kabir ya fada, kana nufin tsawon shekara daya kenen ina kwance a wannan gadon asibitin?, doct Habib ya bashi amsa da cewa,"kwarai kuwa Kabir shekara daya kenen, babu ranar da zata tashi ta faɗi, Amriya bata zo wannan Asibity bah". Komai ita ke maka shi, kama daga sutura, wanka, shafa mai dadai sauran su, duk ita ke maka su. Kallon doct Habib Kabir yayi yace,"ka bani car key dinka". No Kabir ba zai yu na baka bah, su Dad na hanyar zuwa, kuma kaga ba'a ayi bellin dinka bah, so you have to be patient please. Bazan iya hakuri bah Uncle, kawai ka bani car key na tafi gida, kallon Kabir doct Habib yayi yace,"to bazan ba ya ba. Mike wa Kabir yayi yace,"shikenen tunda ba zaka bani ba, zan tafi da kafa, dadin ta ma na Allah basua kare wa, zan samu wanda zai rage min hanya. Yana kaiwa nan ya nufi hanyar waje. Dakatar da shi doct Habib yayi da fadin,"tsaya! tsaya wa Kabir yayi, yana jiran mai zai kuma fito daga bakin kawun nasa. Mika masa car key din yayi yace," gahzinan ka au mota na, ba shiri Kabir ya karbi makullin motan, yayi wa kawun nasa godiya daga bisani ya fuce daga room din. Direct parking space ya nufa, sannan ya launi motar doct Habib, hango motar yayi daga chan nesa, da sauri ya nufi inda motar yake, sannan ya shiga ciki , tare da tada motar ya bar harabar wajan. Fucewar Kabir keda wuya, Doct Habib ya kira Dad sannan ya sanar musu da cewa, bazai sun zo bah ga Kabir nan zuwa gidan.yana gama wayan shima ya futa, ya tari ɗan sawu, sannan ya hau ya bi bayan Kabir. Saida Kabir yayi tafiya mai nisa sannan ya isa gidan, horn yayi , yayin da yaga securities suka fara bude kofa, mamaki ne karara ya bayyana a fuskar sa , ganin sababbin securities. Ɗaya daga cikin securities dinne yace," Sir how may I help you?, who are you looking for?, Bin shi Kabir yayi da kallon baka da hankali. Sannan yace, raina wa kanka hankali bani ba, kamar ya Meya kawo ni, nida gidan mu kake tambaya ta meya kawoni. A fusa ce!, security din yace, "kaga malam maza futa daga gidan nan koh nayi maka duka tsiya". Kallon kansa Kabir yayi yace, like seriously ni yau security yake fadawa magana son ransa, gaskiya nee dama ka samu. Toh bara kaji, nine Kabir kuma first born din gidan nan, kuma nine mai Company fishes production. Security din yace," toh waya damu da sanin koh kai waye, waya damu da sanin sunan ka, maza zo ka fuce. Daga kan upstairs Grandma ta hango keyar Kabir, ihuuu!, ta saka, oyoyo jikana ya dawo, kallon upstairs din Kabir yayi ya hango Grandma. Fufu towa gaba daya suka yi, yayin da matan kowannen su hannun su rike da yaro. su Khalid ne suka nufi inda yake tare da rungume sa, shima Kabir rungume su yayi cike da kewa, da qaunan juna. Farin ciki ne gaba ɗaya ya lullube fuskokin su, karasawa inda yake su Nadira da Grandma suka yi, inda suka je cikin farin su Nadira suka tarbe shi. Kalle_kalle ya shiga yi ganin bai hango Amriya bah, sannan kuma ya hango su Mansy da Zuby , mamaki Kabir yayi ganin meya kawo waɗanan karuwan gidan su. Maida kallon sa Kabir yayi kan security ɗin wanda yayi zuru_zuru da idanuwa, sannan yace, wannan security din ku sallame shi daga yau karya kara zuwa gidan nan. Murmushi Khalid yayi, sa'annan yace, har yanzu dai baka bar wannan halin naka bah. Kabir yace ni ba surutu nace kayi bah, kawai do as I said. Shi kenen mai gida za'a yi yadda ka fada cewar Khalid. Shiga ciki suka yi yayin da suka fara hirar yaushe rabo. Kallon shi Momsy tayi tace, a gaskiya Kabir nayi munyi kewar ka sosai, da bakanan gaba daya gidan ya zama a takure babu dadi kwata _kwata, gaskiya nayi farin ciki da dawowar ka.. Ina Amriya?, maganar da suka ji ya fito daga bakin sa kenen. Kallon sa suka yi sannan suka ce, Amriya na nan kalau. Kabir yace tana ina, ance min tayi aure, meyasa za kuyi mata aure, bayan kunsan nine mijin ta, Cikin rashin fahimtar maganar sa gaba-daya suka kalli juna. sannan Aunty Amarya tace," waye ya fada maka akan?. Kabeer ya bata amsa da cewa Uncle Habib ne. Doct Habib dake bayan Kabir ya Kista musu ido ɗaya, ganin aka yasa su fahimtar abin da yake nufi. Gyaran murya Dad yayi yace,"Yes of course, anyi musu aure, kuma yanzu suna rayuwar su cikin farin ciki da qaunan juna. Kana so a tabbatar maka da akan ne. Kwalla wa Amriya da Yusuf kira Dad yayi. Babu bata lokaci su biyun suka fara ta kowa daga kan upstairs din, yayin da Yusuf ke rike da Hydar a hannun sa, gefe days kuma Amriya ce, taci less wanda yaci design ajiki, gaba daya tayi wani ƙiba tayi fresh. Wani mugun kishi ne ya turnuke Kabir, cikin bacci rai ya nufi inda Yusuf yake, tare da karbar Hydar a hannun sa sannan yace," waya baka izinin taba yaro na, kada ka kara dora wannan karamin hannun naka akan ɗana. Mai da kallon sa yayi kan Amriya yace," Amriya da gaske ne kinyi wani Auren. Cikin radhin fshimta ta kalli su Dad, girgiza mata kai suka yi data ce eh. Murmushi Amriya tayi tace kwarai kuma, baka ga alama ba. Aure muka yi, tunda yanzu ka dawo saika saka mana albarka. Dad yace toh yanzu dai kaji, Amriya yanzu bah mallakin ka bace. Dan aka ka cire rai akan ta, Grandma tace yauwa kawa ta lubabatu tanada wata yarinya Saratu a kauye, naga zaku dace sosai, kuma gata bazawara, kaga dama ance zaurawa sunfi iya kula da miji, koh ya ka gani?. Bazai yuba, Wallahi bazan yarda bah, saikun kaini wajan limamin da ya daura auren nan, wallahi wannan bah adalci bane. Indai har da gaske anyi auren nan, toh wallahi saidai na dauwama a gauro, dan babu abinda zanyi da yar ƙauye kazamai. Kallon Amriya yayi yace, "Amriya dan Allah kiji tausayi na, ki fada min gaskiya". Kallon_kallo suka shiga yi a tsakanin su, hatare suka kwashe da dariya, sannan suka hada baki wajan fadin April fool. Kallon su Kabir yayi ya girgiza kai, sannan yace dama wasa kuke da hankali na koh. Janyo Salma Yusuf yayi yace,"toh nidai kaga matata uwar dakina, yanzu aka ma juna biyu gare ta. Hatake kunya ta kama Kabir, yaji kamar ya nutse kasa saboda kunya. Murmushi Amriya tayi, sannan ta nufi inda yake tare da rungume shi hawaye ya fara bin kan kunci ta. ganin aka yasa su Dad dasu Grandma suka bar musu parlour, yayin da shima Doct Habib yayi tafiyar sa... da sauri Kabir ya share mata hawayen ta sannan yace, "kuull kar na sake ganin kin zubda hawaye kinji. Girgiza masa kai Amriya tayi tace, nayi matukar kewar ka sosai Kabir, jin sunan nasa yayi wani iri a bakin ta, kallon ta yayi yace, menene wani Kabir, kice min Kalb kamar yadda kika saba a da. Murmushi gaba daya suka yi, kallon su Adeef Kabir yayi yace, me kuma kuke yi a gida?, baku koma makaranta bah?, Dariya Adeef da Ammar suka yi sannan suka ce, tsohon zance kenan, tun yaushe muka gama har mun samu ma aiki. What!, kuna nufin kun gama makaranta?, da yardar Ubangiji ma kuwa cewar Abdul. Gaskiya nee, toh su waɗanan fah, Kabir ya fada yana kallon su Mansy, oh wai su maryam kake nufi, ai matayen mu kenen. What!, wait a minute, kuna nufin ku ukun nan aure kukayi kuma a cikin shekara daya, Sosa keya Abdul yayi tace kwarai kuwa Aure muka yi, muma yanzu mun shiga saga ciki, sai ma kaga ranar auren mu, shagali iya shagali, anyi rawa na futa fitina, saima kaga photunan da mu kayi na buga wa a jarida. gaskiya babban Yahya kayi missing abubuwa da dama wallahi. Kabir yace toh taya kuka hadu dasu, Maryam din, danni dai nasan yan duniya ne, ana yahya ya kake cewa mata yanmu yan duniya , mun hadu dasu ne fah a nan Nigeria, kuma gashi sun chanza halayen su , sun koma ga Allah, dan Allah adens tono abinda ya ruga ya wuce. Shikenen Kabir ya fada, Adeef yace nidai Maryam itace matata, Ammar yace ni kuma zulaihat ce matata, Abdul ya janyo Kalisat yace toh Ni ma ga my wife nan. Murmushi Kabir yayi yace,"masha Allah, Allah ya kara hada kan zukatan mu, gaba-daya suka amsa da Ameen. Nadira ce tace Yahya kaga ƴarmu, karbar yarinyar Kabir yayi yace, "Masha Allah, ya sunan ta? , Nadira ta bashi Amsa da fadin sunan ta Safiya, wow nice name, gashi kuwa tayi kama da ke sosai har dogon bakin Baban ta. Turo baki Sadiq yayi yace,"kaji dashi". Miko Ɗan ta ita ma Fatima tayi tace,"ga shima ɗan gogon namu, ta fada tana kallon Khalid, harara Khalid ya galla mata, sannan yace zaki yi bayani ne idan muka shiga ɗaki. Dariya Kabir yayi tare da karbar yaron, sannan ya kalli Khalid yace, toh meza kayi wa kanwar yawa idan kunne ɗakin, kardai kana dukan mun kanwa. Khalid yace, " ita tasan abinda nake nufi". Maida kallon sa Kabir yayi yace, ta shi ma mene ne sunan sa?, Fatima ta bashi amsa da cewa sunan sa Zubairu amma hana ce masa Zubair. dariya Kabir kwashe da shi. tare da fadin wanene ya saka masa wannan sunan dan Allah, Fatima tace ba shine bah, nace a saka masa Abdullahi, sai yace min wai tun kafun yayi aure yace indai dansa na fari namiji ne wai Zubairu zai saka masa. Khalid yace,"toh nayi laifi ne, sunan kaka na wato mahaifin Baba na, shiyasa nace duk ɗanda na haifa indai na miji ne, saina saka masa zubairu. Gaskiya ne,gashi kuwa kuna kama harda katon kai naka. Khalid yace oho dai duk katon kaina bankai ka ba, naga ma kafi ni. Mika wa Fatima Zubair Kabir yayi, sannan ya mike tsaye yace, Ni zan je na dawo, inaso naje baki ɗimin mahafiyata. A'a ka bari mu fara cin abinci tukun nan saika je cewar Nadira, aka kuwa aka yi saida suka ci abinci, sannan suka yi sallah tare da yiwa Allah godiya daya kara nuna musu rana mai cike da farin ciki . Bayan sun idar, Kabir ya nufi part din Momsy shiga ɗakin Momsy yayi, ya tarar da ita akan kujera a zaune, zama kusa da ita yayi, tare da dora kansa akan kafadar ta yace," Momsy na, nayi kewar ki sosai, hade rai Momsy tayi tace, "ni banga alama bah","yanzu Amriya ta dawo gare ka ka manta dani koh, ta fada tana murmushi", Murmushi Kabir yayi yace,"kunsan menene Momsy, a duk sanda na ganki bana jin cewa ina tuna wa da ita, amma idan na ganta ke ce ke fadowa a raina". Murmushi Momsy tayi, tare da shafa kansa tace,"Allah yayi wa rayuwar ka Albarka ɗana. Maza kaje yanzu matar ka na bukatar ka, tsawon shekara daya leɓen, baka tare da ita, yanzu ya kamata ka fara nuna mata soyayya, kaji koh. Insha Allahu Momsy zan je, amma kuma kibari na zauna, sabo da kema nayi kewar ki sosai, hira sosai suka sha, abun gwanin burge wa, yayin da suna yi suna dariya. Ganin garin ya fara duhu yasa Kabir faɗin bara naje, nasan Hydar na chan domin kuwa shima yayi missing daddy sa. Mike wa yayi sannan yayi wa Momsy saida safe, daga bisani ya fuce daga ɗakin, zuwa yayi ya tarar gaba daya kowa ya koma part dinsa.Murmushi ya saki, daga bisani ya shiga cikin dakin su. Tarar da Amriya yayi da kan standing mirror a zaune, ta saka kayan barci, yayin da ta daure gashin ta wanda ya' yalalo ga tsantsi ga laushi. Zuwa yayi kusa da ita, sannan ya rungume ta, ta baya, tare da karbar Ribon din hannun ta sannan ya daure mata gashin ta dashi. Ɗaukar ta yayi chakk, sannan ya dire ta akan gado. Kallon sa Amriya tayi tace,"kyakyawan Mijina ya dawo gareni . Murmushi Kabir yayi yace,"my beloved wife Sabeen kenen. Ya mutse fuska Amriya tayi tace,menene Sabeen, ka kira ni Amriya ba Sabeen bah, ni banaso. toh shikenen gimbiya duk yadda kika ce aka za'a yi. Yanzu dai na dawo, ɗaga mata gira ɗaya yayi yace," yau dai za'a bani hakki na koh?. Shiiii, tayi mai alama da hannun ta da yayi shiru. Kallon sa tayi tace,"aba Kalb, kana gani fa Hydar baiyi bacci bah kuma nasan yaji abinda kace". Dariya Kabir yayi yace," my wife kenen, toh shi din babba ne da za'a ce ya fahimci abinda nace, shagwabe fuska Amriya tayi tace," Toh nidai nace A'a koh". Kallon ta Kabir yayi, yaga ta masa kyau sosai, janyo ta jikin sa yayi ta fada kan cinyar sa, yayin da kamshin turaren ta ya bugi hancin sa, lumshe idanuwa yayi, yayin da yake ji kamar kada ya sake ta. Kallon ta yayi yace," wai me su Ammi ke baki ne aka naga kinyi wani kiɓa kinyi kyau, ga wani fari da fresh da kika kara?, Murmushi Amriya tayi sannan ta kawar da kanta gefe tace," sirri ne". Murmushi yayi shikenen tunda ba zaki fada min bah, amma kinsan mene ne?, shafa sumar kansa Amriya tayi tace A'a saika fada, Kabir yace wallahi ina matukar sonki sosai, i want to stay with you for the rest of my life. Murmushi Amriya tayi tace," nima ina sonka sosai, ta fada tare da rungume shi. Rungume ta shima yayi, sannan ya sumbaci goshin ta. Ɗago kai Amriya tayi tace,"kasan me na tuna, A'a Kabir ya fada. Amriya tace," na tuna lokacin da kake yawan musguna mun, kana ce min mai sufar Aljanu. Ka tuna idan ka shigo ɗaki idan ina ciki sai kace, ke maza zoki futa dan bazan iya hada gado dake bah. Dariya Kabir yayi, sannan yace," Lokacin yarinta ke damuna, ban san gaskiya bane ai, a lokacin rayuwa nake cikin duhu. Yauwa na tambaye ki mana?, Shin har yanzu ke Aljanar ruwa ce, koh kuwa kin zama mutun kamar kowa. @@@@@@@@@@@@@@@@@@@@@@@@ COMMENTS & SHARE PLS ALKALAMIN A'ISHA M.B (Zinariyar Jajirtattu) https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*?? (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ?asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau?i_.?? BISSMILLAHI RAHMAN I RAHIM ALJANAR RUWA CE PAGE 57 TO 58 WRITTEN & DIRECTED BY A'ISHA M.B (Zinariyar Jajirtattu) --------------------------------------. Kallon shi Amriya tayi tace, "eh mana ni yanzu mutum ce kamar kowa, dan aka kar ka sake cikin Aljanar ruwa". Murmushi Kabir yayi sannan yace," tayaya zan yarda da akan eh". Ya fada tare da ɗaga mata hira ɗaya. Pillow dake kusa da ita Amriya ta dauka, tare da nufan sa dashi, ganin akan yasa Kabir saurin mike wa tareda ficewa daga ɗakin. Bin bayan sa Amriya tayi, yayin da suka fara zagaye palour, daga karshe tayi nasaran jefa masa pillow din a gadon bayan sa. Faɗuwa Kabir yayi kan three seater dake parlour ɗin, yayin da Amriya ta hau kansa, tare da ɗaukar pillow ta fara buga masa tana dariya. Waiyyoo baya na princess kiyi hakuri mana, zaki ɓallamin gadon baya, nayi alkawari bazan sake bah Dariya Amriya ta kwashe dashi!, tana mai faɗin," zaka kuma kirana Aljanar ruwa eh?, nace zaka kuma kirana Aljanar ruwa". Amsa Kabir ya bata da faɗin, "wane ni da zan kara kiran ki da Aljanar ruwa, da gaske nake ba zan kuma bah. Tashi Amriya tayi daga kan sa, yayin da ta mike tsaye ta saki murmushi. Tashi shima Kabir yayi zaune, sannan yabi Amriya da kallo ya dafa gadon bayan sa yace,"washh! baya na, gashinan zaki ɓallani tun ba'a kai koh ina bah, idan kika ɓallani yanzu taya zamu kara samun wani ɗan". Taɓe fuska Amriya tayi cikin zolaya tace," kai yanzu sai kace bah namiji bah". Murmushi Kabir yayi, sannan yasa hannu ya chafko ta, ba shiri ta fada jikin sa, yayin da numfashin kowanne su yana gogan na juna, kallon_kallo suka shiga yi a tsakanin su, murmushi Kabir yayi, sannan ya hura mata iskar bakin shi a fuskar ta. Lumshe idanuwan ta Amriya tayi, yayin da ta fara shiga wani irin yanayi na daban. Ba zato taji leben sa akan nata, sannan ya fara tsotsar leɓen ta cikin wani salo na daban. Da sauri Amriya ta cire bakin ta daga nasa, ganin yana shirin fita gayyaci sh, sannan ta mike tsaye take ƙoƙarin barin parlour, ganin akan da Kabir yayi, yasa shi janyo ta jikin sa. Ƙoƙarin kwace kanta take yi, amma ina akan ya cutura, ganin ya rungume ta kamm a jikin sa yayin da yake ta shakar kamshin turaren dake tashi a jikin ta, yasa ta faɗin," ka sake ni Kalb, karka maid ni ciki man". Ɗago ta yayi daga jikin sa, tare da zuba mata idanuwan sa masu ɗaukar hankali, yace ,"Amriya kunsan wani abu?, girgiza masa kai Amriya tayi tace,"Aa. Kabir yace, "wallahi ina matukar kaunar ki sosai, kiyi min alkawari ba zaki taba, tafiya ki barni ba, murmushi Amriya tayi, sannan ta shafa sajen kansa wanda suka kwanta suka yi luff tace," nayi maka alkawari bazan taba rabuwa dakai bah har sai numfashi na, na karshe a duniya. Murmushin jin dadi Kabir yayi! yace," Ni kuma insha Allahu zan yi ƙoƙarin wajan ganin cewa na baki hakkin ki a matsayin ki na matata uwar ƴaƴana, zan tarairaya ki tamkar kwai, zan kula da dake tamkar zinariya, zan tsaya tsayin daka domin ganin na kare ki kuma na biya miki bukatunki. Zan nuna miki soyayya tsantsa kawai batare da kiyayya bah. Na miki alkawari bazan kara bari wannan fuskar taki ta kara zubar da hawaye bah. Indai ina raye babu wani bakin ciki dazan bari ya kusanci inda kike, saidai idan bana wannan duniyar kaɗai wani abu zai same ki, amma indai ina nan toh fuskar ki bazata taba gushewa da murmushi da farin ciki bah. Murmushin farin ciki Amriya tayi, yayin da take jin kanta tamkar sarauniya, ringume shi tayi sannan tace," nima ina matuƙar son ka sosai Kalb, insha Allahu zanyi ƙoƙarin wajan ganin ban tauye maka hakkin ka bah na matsayin ka miji kuma uban ƴaƴa na". Alhamdulillah Kabir ya furta, sannan yace, yanzu muje kuyi sallah, sannan muyi wa Allah godiya koh. Girgiza masa kai Amriya tayi tace tom, tashi Kabir yayi sannan ya mika mata bayan sa yace, "maza hau na goya ki". Dariya Amriya tayi tace, " kana nufin goya ni zaka yi, aba dai sai kace wata yarinya". Kabir yace, " toh nidai a wajena ke komai ce dan aka maza hau mu tafi ɗakin . Murmushi Amriya tayi tace, "kamar bakai ne wannan Kabir ɗin ba mai shegen zafin rai da kuma zuciya". shagwabe fuska Kabir yayi yace, "nace miki kidai na tuna min abinda ya faru baya koh". Shi kenen kalb na daina cewar Amriya". Kabir yace, " yauwa koke fah, yanzu maza ki hau yau zamu yi abun. Kunya ce ta kama Amriya, daga bisani kuma ta ɗane bayan sa. Ɗaukar ta yayi a bayan sa sannan ya nufi ɗaki da ita.... Washe gari da sassafe, Amriya ta shiga kitchen domin samar musu da abin karyawa, ganin aka yasa Kabir hana ta, sannan yace shi zaiyi musu abincin Breakfast. Babu abinda Amriya bata ce mai bah, dan ya bar ta tayi Breakfast, amma ina bai yarda bah, ganin babu sarki sai Allah, yass Amriya ta ja gefe ta zauna tana kallon shi. dora musu Breakfast kabir yayi, bread & egg, sai kuma ya haɗa musu coslow daban tare da shayi mai kauri. Bayan ya gama haɗa Breakfast ɗin, sannan ya nufi dining da abincin, tare da serving ɗin su. Ganin plate na mutun ɗaya ne akan dining, yasa Amriya faɗin, " ina nawa? , Kabir ya bata amsa da faɗin, "gashi nan zamu ci tare". Girgiza kai Amriya tayi tace, " nidai A'a nawa nake so daban, murmushi Kabir yayi yace," toh zaki karba". tashi Amriya tayi daga kan kujerar da take kai, ta nufi gurin Kabir. Riƙe ta Kabir yayi sannan ya zaunar da ita akan ciyar sa tace, " ni zan baki a baki, kema kuma ki bani a baki okay . Murmushi Amriya ta saki sannan tace, " shikenen tom, ɗaukar chokali Kabir yayi da folk sannan ya chaki Bread din ya fara bata a baƙi, aka suka cigaba da ciyar da kansu har suka koshi. Bayan sun gama Amriya ta koma ɗaki sannan, ta bawa Hydar cerelak, bayan ta gama bashi abinci, sannan ta kaishi toilet sannan Kabir ya fara masa wanka, shikuws Hydar babu abin da yake yi sai wasa, farga lullube a fuskar sa. Bayan sun gama wanka, Amriya ta shafa masa mai tare da saka masa kaya, ta lallaba shi yayi barci. Kallon Amriya Kabir yayi yace, "kyakkyawar matata, yanzu saura mu ko, muje muyi wanka". Amriya tace, " toh kaje ka fara yin wankar mana". A'a bazan je ba, ki tawo mu tafi tare muyi wanka, rufe fuskar ta Amriya tayi cike da jin kunya tace, "ni bazan iya bah, kawai kaje kayi naka, nima sai nayi nawa" . Ba zato yaji ya ɗauke ta chakk, sannan ya nufi toilet da ita, shure _shure ta fara yi da kafar ta amma ina ta kasa ceton kanta. Saka ta yayi cikin baff na wankan sannan shima daga bisani ya fada ciki. Ni ko nace su madam Amriya saikun futo.... Fitowa suka yi cikin shigar su ta alfarma, sanye Amriya take da atamfa milk colour yaji stones da design, kayan ba karamin karbar ta yayi bah. Hannun ta kuma Hydar ne wanda yaji ke sanye da jeans da t-shirt,wanda suka masa kyau sosai. Kallon su Kabir yayi, wow my beautiful family, kinyi kyau sosai fah, kunsha kamshi. Murmushi Amriya tayi, sannan ta bude gaban mota ta shiga tace dashi, " ka shigo Mu tafi, nasan Ammi tana chan tana ta jiran mu". Shiga ciki Kabir yayi, sannan ya tada mota, suka bar harabar gidan, tun da suka fara tafiya babu abinda Kabir keyi sai satar kallon Amriya ganin tayi masa kyau sosai bah kaɗan ba. Aka ya ci gaba da satar kallon su babu kakkautawa. Ba zato suka haɗa ido da Amriya ta cikin madubi, ɗaga masa gira ɗaya Amriya tayi, tace Kalb yadai naga kana ta kallo na, hajiyan zuciya! Kabir yayi, sannan yace, "wai me yasa aka yi ki da kyau a kane, gaskiya ke makura ce a kyau, babu abin da kika rasa, gashi kin haifo min ɗa kyakyawa irin mu, gaskiya ni ɗan sa'a ne, Samun mace kamar ki yana da wuya". Murmushi Amriya tayi yayin da farin ciki ya lullube fuskar ta tace, "ina mai godiya a gare ka Kalb, kuma ina fatan mu dauwama a tare na ar abada". Riƙe hannun ta yayi gamm, tare da rungume shi a jikin sa har suka isa gidan Ammi. Isowar su gidan Ammi keda wuya, suka tarar da babu kowa a gidan, shiga ciki suka yi sallama rike a baki su, ganin ba'a amsa bah, yasa Kabir faɗin", kidai basua nan ne, toh amma ai sun san cewa zamu zo , bai kama ta ace zamu zo kuma mu tarar basua nan". Kallon koh ina na parlour Amriya tayi, sannan tace," ni kamar ina ɗan jin motsi kaɗan_kaɗan". Kabir yace,"kinga mudai na batawa kanmu lokaci, ki tawo mu tafi, tun da Ammi bata damu da ganin ɗanta bah, tsawon shekara guda kenen rabon da na haɗa idanuwa da ita, amma ba'a ba'a yi farin ciki da farfaɗo wa ta ba". Aba kalb!, ya zaka ce ba'a damu da kai ba, bayan kasan yadda Ammi take sonka fiye da nima da nake yarta, kuma..... Bata kaiga karasa wa ba, taga an haska parlourn da design da haske mai ɗaukar ido da hankali. Daga bayan su suka ji an ce, surprise!, welcome back son. Juya wa Kabir yayi, hatake ya haɗa ido dasu Ammi dasu Mami, sai kuma su Grandma dasu Doct habib gaba-daya kowannen su fuskokin su lullube yake da farin ciki da annashuwa. Murmushi Kabir yayi sannan yace,"wow! duk wannan bazatar sabo da nine akayi?, Ammi ta bashi amsa da cewa,"kwarai kuwa duk saboda kaine". Zuwa Kabir yayi inda Ammi take, sannan ya tsuguna tare da gaida ta, Albarka Ammi ta shiga sama sa. Daga bisani kuma, aka yanka cake wanda yake wajan tensteps. Sosai aka yi shagali, aka sha firar yaushe rabo, bayan kowa yaci yasha, Ammi ta kalli Amriya tace,"daughter kina lafiya dai koh?, fatan dai kina kula wa da mijin ki da kyau". Murmushi Amriya tayi tace," kwarai kuwa Ammi, baki ga daga jiya zuwa yau ba har yayi kiɓa, yayi fresh, sai kamshi yake buga wa, yau breakfast ma shi yayi mana". Taɓe fuska Kabir yayi sannan yace, " Ni banso sharri fah, Ni zan dora mace girki lallai, da saidai na karo mata kishiya". Dariya gaba daya suka kwashe dashi! gwanin burge wa, yayin da Nadira tace. Yahya a dai faɗi gaskiya fah, koda yake a bar kaza cikin gashin ta kada a fige ". Kabir yace toh a fige mana, ita kanta tasan bazan mata girki bah. Kallon sa Khalid yayi yace,"dade a dane da kake asalin Kabir dinka shine zamu yarda, amma yanzu koh me zaka ce ba zamu yarda bah. Sadiq yace, "Amriya ko dai kin bashi magani ne naga ya luma a kogin soyayyar ƙi". Kabir ya bashi amsa da faɗin, "A'a ka manta bita zai_zai ta bani na sha ". Ganin abin nasu ba zai kare ba yasa Ammi tace, "yanzu dai ba wannan bah, ina da good news da nake so na sanar muku, Amriya dai ƴata ce kamar yadda kuka sani, dan aka yanzu na samar mata da makarantar medicine, insha Allahu idsn ta gama, hospital ɗin ta yana nan a hajiye, mallakin ta". Masha Allah, gaba daya suka furta tare da fadin, gaskiya abin yayi sosai muma yanzu munada likita a gida cewar grandma. Saida suka kara ci suka sha, sannan su Kabir suka tashi, sannan yace musu zasu tafi akwai wani guri dasasu je. Ba yadda Ammi ta iya, aka ta rabu dasu suka tafi. Futar su keda wuya, shima doct Habib ya fuce daga gidan..... Tuka motar yake yi batare da jinkirtawa ba. Kallon sa Amriya tayi, sannan ta mintsini hannun sa, dan ƙaramin kara Kabir ya saki!, sannan yace, "Maman Hydar kodena da zafi fah". Ya fada tare da haɗe rai. Taɓe baki Amriya tayi tace, ɗazu naji kace zaka yi min kishiya koh, toh yau nisa kaine. Murmushi Kabir yayi, sannan yace, "aba Aljanar ruwa ta, wasa nake fah". Haɗe fuska Amriya tayi tace, " bana ce karka kara kirana Aljanar ruwa bah?, ta fada tare da galla masa harara. Hydar dake kwance a cinyar ta ne ya motsa da alama ya gaji da kwanciyar. Mikar dashi Amriya tayi sannan ta fara masa wasa, yana dariya har suka isa wani makeken gida, kana gani kasan naira sunyi aiki hanan. Most especially colour da kuma design na gidan, gaba daya a tsare gidan yake gwanin ban sha'awa. Fitowa Amriya tayi daga cikin mota hannun ta rike da Hydar tace, " nan kuma ina ne ka kawo mu?. Murmushi Kabir ya sakar mata, daga bisani kuma ya karbi Hydar daga hannun ta yace,"mu siga ki gani mana.Ni fa tsoro nake ji cewar Amriya. Dariya Kabir ya kwashe dashi sannan yace, "aba jaruma, sai kace bake ce wannan Aljanar ruwan ba wacce koh kaɗan batasan tsoro ba". Ture masa keya Amriya tayi tace, "Ni nace maka banaso Koh, nace kadai na cemin Aljanar ruwa, Ni yanzu mutum ce kamar kowa ba Aljanar ruwa bah". Shi kenen toh kiyi hakuri mu shiga Koh cewsr Kabir. Kallon sa tayi cike da jin aushi tace muje toh. Shiga ciki suka yi, masha Allah abinda baƙin Amriya ya furta kenen. Kallon parlour tayi wanda komai golden colour ne sai milk din labulaye. Saida Kabir ya zaga da Amriya gaba daya gidan. Tukunan suka fito waje. Kallon sa Amriya tayi cike da mamaki tace, "wannan gidan waye?, meyasa muka zo. Murmushi Kabir yayi yace wannan gidan ki ne halal malak. Ni na siya miki shi tun shekara daya daya gabata. Kuma nan zamu dawo da zama insha Allahu ". Farin ciki ne ya lulluɓe fuskar Amriya! tace, "gaskiya nagode sosai Kalb, murmushi Kabir yayi sannan yace, " menene kuma na godiya, bayan ba'a gama bah, jan hannun ta yayi sannan ya nufi parking space da ita. Mika mata mukullin mota yayi sannan yayi mata nuni da ɗan yardar sa. Kallon inda ya nuna tayi, taga kerarriyar mota kirar ferari. Maida kallon ta tayi ksnsa tace, wannan fah?, Kabir ya bata amsa da faɗin, " shima kyauta ce na musanman na baki, domin idan zaki je school ki dinga tukawa, dan bayan iya karbar miki driver bah, saboda ni inada kishi, bayan juri ganin wani namijin yana tuka matata bah, kuma sannan ya dinga lalle mun ita bah". Ba zato, yaji ta rungume shi! tare da fashe wa da kuka, rungume ta shima yayi,sannan ya fara shafa batan ta. Ɗago ta yayi yace, " menene kuma na kuka, bana ce miki banaso na kara ganin hawaye daga fuskar ki ba?". Share hawayen ta Amriya tayi sannan tace, "ina mai godiya a gare ka Kalb, ina fatan muyi doguwar rayuwa tare.mu samu zuri'a mai albarka, yaran mu su sami ingantacciyar rayuwa, sannan na kasance da kai har nunfashi na, na karshe a duniya". Ameen Kabir ya fada yana mai faɗin, "yanzu dai muje na koya miki mota koh, yau gaba daya Abuja zamu zagaye, sabo da yau ranar ki ne mu Queen". Murmushi Amriya tayi sannan tace tom shikenen Kalb muje koh. Tada motar Kabir yayi, sannan suka bar harabar gidan. Comments & share Please ALKALAMIN A'ISHA M.B Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JYYV16dbYaX1dykLX7EE91 https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ALJANAR RUWA CE 🧜‍♀️🧜‍♀️🌊 (LAST PAGE) PAGE 5️⃣9️⃣▶️6️⃣0️⃣ WRITTEN & DIRECTED ✍️ BY AISHA M.B💞💞 (Zinariyar 🪙 Jajirtattu) ____________________ Aka rayuwa ta cigaba, tsakanin waďan nan ma'aurata guda biyu. Yayin da suke farin ciki da qaunan juna. Gefe guda kuma salma ta samu karuwa na santalelen ďanta Wanda yaci suna Junaid. Sosai akayi farin ciki da samu wannan ďan da su Salma suka yi. Bangere guda kuma su Amriya suka koma hadadden sabon gidan su, cikin ta kuwa harda fara zuwa makaranta nursing school da Amriya ta fara yi. Sannan ta kuma haifo yarta kyakyawa son kowa kin wada ya rasa, wacce ta ci sunar mahaifyar yusuf, wato Khadeejert, amma suna kiran ta Mama. "BAYAN SHEKARU BIYAR" Fitowa tayi cikin labcourt ďinta, wanda yayi mata kyau sosai, bangare guda rike take da statoscope ďinta a wuya. Da gudu wannan karamar yarinyar kyakyawa, sakk suke kama da mahaifyar ta. ta shigo cikin parlour sannan tace, "miemie kiyi sauri zamu yi late fah! ". Murmushi Amriya tayi daga bisani tace, "Mama kenen yahya kin Hydar baiyi complain bah sai ke, keda Baban ki ban san wanda yafi wani takura bah". You mama kije Gani nan zuwa". Ta fada tana mai sanya takalmin ta, wanda yayi matukar kara mata kyau. Mike wa tsaye tayi, sannan ta ja hannu Mama suka nufi hanyar waje, direct parking space suka nufa, yayin da gefe guda, Kabir yake rike da yarinya wacce ba zata wuce shekara guda a duniya bah. Shima yayi kyau yayi kiba, yayi fresh. Murmushi ya sakar mata, sannan yace matar, kinga yadda kika yi wani kib'a kuwa?, gaskiya na iya kiwo, shagwabe fuska Amriya tayi, sannan ta karbi Elharm daga hannu sa tace, " ba wani nan, Kai baka ga yadda kayi kiba bah, ai nice nafi kula da kai". Murmushi yayi sannan ya Kalli su Hydar yace, "tsakanin ni da miemie ku wanene yafi Kula wa da wani?. Kallon Amriya da Kabir Hydar yayi sannan yace, "my super hero Dad kaine Kafi kulada miemie ". Mama tace, "no Miemie tafi kula da Dad". so miemie is my favorite ". Murmushi Amriya tayi tace, "yes! that's my dear ". Kallon su Kabir su Amriya suka yi sannan suka yi musu gwalo. Hade rai Hydar yayi yana gunguni. Janyo shi Kabir yayi sannan yace, "don't mind them, karka damu ko zamu rama aii. girgiza kai Hydar yayi sannan yace, "yes Dad, idan muka siya rufaida kada mu san musu, mu shanye koh, murmushi Kabir yayi yace, "yes son abinda zamu yi kenen, idan muka siya kada mu basu ". Kallon juna su Mama suka yi da Amriya daga bisa ni suka kwashe da safiya!, Kallon su Mama tayi tace, "na gani, ba bari, mun fi karfin rufaida, mu mai gaba daya zamu yi, company ta gaba daya zamu je mu dauko, saimu ga a ina zaku siyo". Ta Karashe maganar tare da ďaga wa Hydar gira ďaya. Murmushi Amriya tayi, yayin da take Kallon ahalin ta cike da farin ciki, da qaunan juna. Hawaye taji yana kokarin zubo mata. Da sauri ta share hawaye ta sannan tace, "maza ku tawo mu tafi, kada na makara a wajan aiki". Shiga cikin motar gaba daya suka yi, daga bisani Kabir ya tada mota sannan ya kalle su yace, " kun san menene? , Yau babu gurin aiki ba makaranta". Kallon sa Amriya tayi tace, meyasa?, Kabir ya bata amsa da cewa, Yau zamu je yawon shaka tawa ne. Amriya tace, "Aa ni ina da abin yi a office bazan je bah ". Please miemie ki yarda muje cewar Mama. Kawar da Kai Amriya tayi tace, " no am going nowhere ". Hakuri suka shiga bata gaba daya, yayin da suka cika ta da surutu. Ganin babu sarki sai Allah yasa ta faďin, "shikenen na amin ce mu tafi". . Yeeee! Yaran suka furta cike da farin ciki. Murmushi Kabir ya sakar mata yace, matar kinsan ina zamu je? Girgiza masa kai Amriya tayi tace nop! ban sani bah . Kabir ya bata amsa ta cewa swimming costume zamu je, ya fada tare da ďaga mata gira daya. Zaro idanu Amriya tayi sannan tace, "what! no bazan je bah a dawo lafiya. Dariya Kabir yayi yace, " koh kina tsoron zama Aljanar ruwa ne eh?. Ya fada tare da kista mata ido ďaya. Ture masa keya tayi, sannan tace, "bana tsoro muje ďin toh". Murmushi Kabir yayi sannan yace,"your wish is my command ". Yana kaiwa nan ya tada mota, tare da kunna musu waka suka fara rerawa daga bisani ya figi motar suka fice daga gidan. Cike da farin ciki da qauna Kabir yace princess yau dai za'a a bani abin koh, harara Amriya ta galla masa sannan tace, "bazan bayar bah ta fada yayin da take him sonsa na Kara shigar ta. Murmushi kabir yayi yace, "ai nasan mah ba zaki hanani bah, domin yaran mu uku kuma ni ina bukatar kari". Murmushi Amriya tayi tace shikenen toh. Kara wa motar gudu Kabir yayi cike da suka cigaba da tafiya a motan...... *💞 THE END💞* *Alhamdulilah, Alhamdulilah Alhamdulilah, ya Allah ina Godiya daka bani ikon kammala Wannan littafin cikin koshin lafiya* *Darusan dake tattare da wannan littafin in mai amfanuwa ce ya Allah kasa ta amfane alumma muslumai gaba daya.* *Kura-kurai dake littafin kuma ya Allah ka yafe mana Dan falalar wannan watar da muke ciki na shita shauwal.🙏🏻🙏🏻🙏🏻* *Insha Allahu Gobe zan cigaba da rayuwa da macijiya paid 300 Complt* *kuma sannan zan fara sakin WAYA FI CANCAN TA* , *kamar yadda kuka sani paid book #500, masu tambaya na nawa ne toh 500 ne Complt dinsa. Dan aka idan kinyi shirin biya, ki tuntube ni* *fan's masu labe duk ina Kallon ku, Dan aka kada kubari a Baku labari WAYA FI CANCAN TA, domin kuwa littafin zaizo muku da sabon salo na kayatarwa, ilimantar wa, wa'azantar, da kuma nishadantar wa* *DIAMOND 💎 STAR 🌟 LADIES🧝‍♀️* (*we stand together*) My greetings to you all *Mom muwadda* *Elharm pinky darling* *Meerat Umar* *Maman ihsan* *momeeyn irfa* *Allah ya kara shige muku gaba sarauniyar mu, muna gdy da kara karfafa mana da kuke yi, Allah ya kara hada kan zuka tanmu*. *Toh my fan's, my regards to you all*💃💃💃 *saimun hadu daku a littafin mu na gaba* *ALKALAMIN*✍️ *AISHA M.B*💞💞💞 (*Zinariyar 🪙Jajirtattu*) ********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels WhatsApp Number: 08138873799 Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ **************************