[13/03, 14:17] Ummee Mukaddas: *_IDON NAIRA_* _Mamuhgee_ *_ZAFAFA BIYAR 2023🔥_* 1 _Bismillahir rahmannirRaheem_ _*Uba daya ne ya haifesu, yabasu tarbiya daya,kauna daya,matsayi daya..*_ *_Qaddara ta bambamta rayuwarsa ga bangarora guda Kashi biyu Wato haske da duhu,_* _*haske da duhu shine qaddarar data zama tazara a rayuwarsu har suke tsananin qyamatar junansu,*_ *_qaddararsu ta gangaro har kan 'yayansu Wanda suke tamkar black and white maana baqi da fari suma gurin bambamci fiyema da iyayen nasu,_* *_kaman yanda haj Maryam ta fada har abada babu alaqa ko kusancin dazai hada zuri'arta tsarkakka mara najasa da daudar zina da zuriar Yar uwarta dasuka kasance gewaye cikeda daudar rayuwa mara kyau da amfani ta karuwanci.._* *_Labarin IDON NERA kenan Wanda yazo cikin wani qayataccen salo da sabon tsari tareda nutsatsiyar kauna da soyayya kaman yanda muka saba wannan karon salon na musamman ne._* _ALLAH YABAMU IKON GAMAWA LAFIYA KAMAN YANDA ZAMU FARA LFY.Amin_ ************** Daga kwancen da ta ke bisa kan gadon ɗakin baccinta, ta kai hannu ta shafa cikinta ɗan watanni bakwai zuwa takwas, tana jin tarin ƙauna da soyayyar cikin na sake huda zuciyarta. Sai dai a duk lokacin da ta tuna irin zaman da ta ke yi da uwargidan mijinta da kuma ƴarsa, sai ta ji wani tsoro na shigarta na yadda za ta haifi ɗa ko ƴa su rayu irin kalar rayuwar da ta ke yi a cikin gidan. Wata iriyar rayuwa me sanya kewa da ƙunci wanda ba a taɓa ɗaga ido anyi mata duba na sassauci, bare har ta sanya rai watarana za a ƙaunaceta ko abinda za ta haifa ba. Basu taɓa faɗa da juna ko musayar kalamai a tsakaninta da kishiyarta ko ƴar kishiyar ba, sai dai irin zaman shariya da wofintar da ita da suke yi a cikin gidan, ta gwammace ace faɗa su ke yi kullum ko banza a ce suna musayar kalamai marasa daɗi a tsakanin junansu. Amma zaman da ta ke yi dasu zama ne na ba ruwan wani da wani a cikinsu, idan sun haɗu sai dai su kalli juna kawai, don ko ta kwantar da kai ta gaida abokiyar zamanta, ba za ta taɓa tada kai ta dubeta ba bare ta sanya ran za ta amsa mata gaisuwarta, Kazalika Maryamah wacce ke amsa matsayin ƴar mijinta tilo da ta zo ta tadda a gidan budurwa me kimanin shekaru sha bakwai a duniya, wacce ta fi uwarta nuna mata zafin kishi da tsana tamkar ita ce kishiyarta ba uwarta ba, Maryamah nada kishin abinda takeso take Kuma ganin nata ne, Kaunar datakewa mahaifinta yasa takejin kishin aurensa sbd zai Haifa wasu yayan ya hada da ita, A duniya abinda tafi tsana shine 'yan ubanci, Tanada wata irin fitinanniyar qyama da qyanqyami akan a hada Jininta da wasu shiyasa take Jin rashin kaunar matar mahaifinta. Sam bata shiga duk wani sabga da zai haɗata da ita, kallo ma bata ishe ta ba bare ta sanya rai wani abu zai iya shi ga tsakaninsu, Babu abinda hafsatu ta ke hangowa a cikin idanun Maryamah face qyanqyaminta da kishinta me zafi, Ko mahaifiyarta takan jisu wasu lokutan tanawa maryamah din fadan rage qyamar shiga mutane Wanda ita Kuma tamkar halittace hakan Allah yayita idan tanason Abu tanaso, Idan tana kaunarsa to tana kaunarsa Idan batason Abu to da gaske take qin ko son kallonsa. Hannu hafsatu takai ta shafa cikinta dake juyawa ahankali cikin cikinta tana sake jin wani irin abu na danne zuciyarta, ''Shin za su ƙaunaci abinda za ta haifa? ko shi ma ba zai samu arziƙin ko kallon banza daga gare su ba? Maryama za ta rungumi ɗa ko ƴar da za ta haifa a matsayin ƴan uwanta na jini ko kuwa ƙiyayyarta da ta ke bangowa a idanunta shi zatawa abinda za ta haifo?" Waɗannan tunanikan suka sake sanyaya zuciyarta har ta ji hawaye na biyo fuskarta ta Dan gyara kwanciyarta daidai lokacin da muryar mijinsu Malam Adamu ke ratsa kunnuwarta lokacin da ya ke kiran sunanta, "Hafsatu! Hafsatu!" Sai ta yi saurin kai hannu ta share ragowar hawayen da suka zubo mata tana amsawa da cewa, "Na'am Malam gani nan fitowa Daga haka ta nufo hanyar fitowa falon gidan wanda yake na tarayya ne kuma anan suke haɗuwa su ci abinci kowane lokaci sai dai idan randa Malam ɗin ya yi balaguro ne kawai ba a zaman cin abincin. Ta samu wajen zama daga gefensa na dama ta zauna idanunta na satan kallon yadda Maryama ta ɗauke kai daga duban sashin da zata zauna ma baki ɗaya ta maida idanunta kan mahaifiyarta da ke hidiman zubawa Malam Adamu abinci a plate. Ajiyar zuciya ta sauke a boye sbd takasa sabawa da wannan yanayin na Maryamah sbd rashin ko inkulan Maryamah yafi damunta akan na kishiyarta sbd ganin Maryamah itace Yar uwa kuma jinin abinda Zata haifa zatafi son kome Zata Haifa yasamu kauna da kulawa daga Yar uwarsu wadda Zata iya Zama kaman uwa a garesu tunda babban Yaya kaman uwa ko ubane. Ta mayar da dubanta kan uwargidarta wacce sam ba ma asalin ƴar ƙasar bace daga can Cameron ya aurota shekaru ashirin da biyu da suka wuce, kuma Maryama kaɗai ta haifa masa bayan ita ba ta kuma haihuwa ba sai yanzu ne da ya aurota ita za ta sake haifa masa wata ƴar ko ɗan. "Bismillah Hafsatu zuba abincin mana." Malam Adamu ya yi maganar idanunsa akanta waccce yasan ta kasance shiru shiru mara son haniya kyakykyawa bafulatanar asali da ya aurota daga jihar Adamawa Marainiya ce da ta rasa uwa da uba tun tana tsummar goyo a yanzu bata da wani cikakken dangi ko gata da ya wuce Malam Adamu dayake mijinta Kuma zai zamo uban yayanta. Hafsah ta zuba tuwan ɗanyar shinkafa miyar kuɓewa ɗanya da Hadeeza ta yi (Wato Uwargidarta) Ta sanya hannu cikin robar ruwan da Malam ɗin ya wanke hannunsa a ciki ita ma ta wanke nata hannun tare da sanyashi cikin plate ɗin tuwan ta fara ci. Shiru ya ratsa falon daga ƙaran fankar da ya fara gajiya da ya cika falon ba ka jin sautin komi sun yi tsit suna cin abincin babu me kallon kowa a tsakanin junansu sai Malam Adamu kaɗai da ya kan bi matan nasa da kallo yana takaicin yadda har yau gidansa ya rasa walwala da farin ciki kaman kowane gida sbd Hadeeza ta kasa haɗa kanta da Hafsatu domin duk irin kallon rashin Inkula da suke gwada mata yana sane da shi. Maida kallonsa yayi kan Maryamah wacce zuwa yanzu ta ke matakin kammala karatun diploma ɗinta akan harkan kasuwanci da ta ke karanta wato (Business Administration) Ya ɗauke idanunsa daga gareta yana jinjina kai ganin yadda gaba ki ɗaya ta juya musu baya tana cin abincinta a natse ko kaɗan bata so ma ta kalli direction ɗin da Abban nata suke zaune sabida kada ta damu kanta ta Kuma damesu, Ta kasa gane dalilin rashin son kula da matar duk irin sanyin halinta da rashin kwaramniyarta da hakurinta duk da ko so daya gidan Basu taba ko gardamaba bare hayaniya sai dai tana yawan bai wa kanta amsa da cewa jininta ne bai haɗu da matar ba. Maryamah ita ce ta fara tashi ta shige ɗakinta bayan ta kammala cin abincin Abbanta ya rakata da ido yana jinjina kai ba tare da ya ce komi ba Hafsatu ta miƙe da ƙyar sabida nauyin da jikinta ya fara sosai ta dubi su Malam Adamu da matarsa ta ce "To Allah ya bamu alkhairy zan shiga daga ciki Malam, Anty Hadiza Saida safe. Malam Adamu ya bi ta da kallon ƙauna yana tausayin yadda ta riski rayuwarta a cikin gidansa ba tare da ta samu walwala da sakewa cikin iyalinsa ba ya ɗaga sautin muryarsa ya ce, " To Allah ba mu alkhairy Hafsatu, Allah Ya tashe mu lafiya." Hadeeza kuwa da qaramin sauti itama ta amsa Tai Mata Saida safen kafin ta Dan daga murya ta kira Maryama don ta zo ta kwashe kayan zuwa kitchen., Abbanta ma kaman yanda ya saba Saida yakuma Yi Mata 'yar nasiha akan su yaqi shedan su tsarkake zuciyoyinsu duk da yasan tana taimakon hafsatu da wasu ayyukan kamar yadda ta ke wa uwarta duk ranar girkinta, Zata tayata ayyuka da dama Amma Babu wata doguwar magana shiyasa itama hafsatu Bata takurawa Maryamah din da magana sbd tasan ko ahakan yarinyar tanada tarbiya sosai tunda ko kallon wulaqanci bare rashin kunya batai taba mataba. Tana kwashe kayan ta kai madafin ta aje ta dawo ta wuce ɗan ƙaramin ɗakinta ta kwanta ba bacci za ta yi ba wayarta ta ɗauka Android me arhar kuɗi wanda Abban nata ya siya mata ta hau chatting sai wajen 11:30pm ta kashe wayar ta kwanta don tana da lactures ɗin safe 8 za ta bar gida. Washe gari karfe takwas daidai Maryama ta fito cikin shirin fita makaranta tana sanye da riga da zani da suka amsa jikinta ta yafa mayafi me Dan girma sbd Maryamah ba laifi tanada ilimin addini sosai hakama tanada irin yanayi na rayuwar uztazan Yan mata., Baƙace Maryamah amma kyakykywace sosai tanada jiki Mai kyau da kyakkyawar fuskar Mai kyau itama. A falon nasu ta samu Abbah da su Ummanta suna kalacin safe ta tsuguna ta gaida su gaba ɗaya a jam'i tana ɗauke idanunta daga duban sashin da Amarya Hafsatu ke zaune ta zauna daga gefen Ummarta ta zuba kunun tsamiya da ƙosai ta fara ci. "Maryamah ƙarfe nawa za ki dawo daga makarantar yau?" Abbanta ya tambaya idanunsa a kanta, sai ta ɗaga kai ta dubesa tana amsa shi da cewa, "Ƙarfe biyu Abbah." Malam Adamu ya gyaɗa kai yace" Madallah, Ga kuɗin motarki na kwana biyu zan baki don tafiya Lokoja ya kamani sai jibi zan dawo idan Allah Ya yarda. Ya yi maganar yana zura hannu ya zaro kuɗin ya miƙa mata Maryamah ta amsa kuɗin ta yi godia tana cigaba da cin abincin har ta kammala Ta yi wa Abbah da Umma sai ta dawo ta fice daga falon. Bayan tafiyar malam har kusan yamma tana dakinta Bata fitoba Ta muskuta tana sake rintse idanunta kewa da kaɗaicin rashin abokin hira ko wanda za ta yi walwala tare da shi na sake danne zuciyarta ta buɗe idanun tana janyo radio ta kunna don shi ne abokin hirarta idan Malam ya fita kasuwa ko idan ya yi tafiya baya gari gaba ɗaya don sam bata iya fita zaman falo sabida gujewa ɓacin rai da kallon ƙasƙanci daga abokan zaman gidan. Wannan shi ne kalar irin rayuwar da Hafsatu ke yi a gidan Malam Adamu tun da ya auro ta shekaru biyu da suka wuce har kawo yau da take ɗauke da cikin watanni bakwai Sam Ummar Maryamah da ita kanta Maryamah basu taɓa nuna cewa akwai lokacin da za su amsheta da daraja, Basa zaginta basa komai hakama basa Shiga sanbarta, Anty hadeeza kuwa Sam batayi Mata kallon mace ma take gani bare harta dauketa kishiya ko cikakkiyar mutum ma, Ita ko Maryamah tsakaninta da ita gaisuwar safe ce idan ta gaidasu a tare da iyayenta sai sallama idan tashigo guri hafsatun na gurin. Hafsatu abin na damunta ƙwarai gashi Malam ba mai son shige shigen gidajen maƙwafta bane bare ta yi ƙawaye waɗanda za su dinga ɗebe mata kewa Mace ɗaya ce dattijuwa da ta saba da ita me suna Iyah me ƙosai ita ma ɗin ita ke shigowa gidan ba Hafsah ke zuwa nata gidan ba kwana biyu ma tayi tafiya ta tafi can garinsu shiyasa bata da abokin hira sai dai ta shige ɗaki ta kunna radio ta yi ta saurare. Ƙarfe biyu Maryama ta shigo gidan tana tafiya tamkar ba za ta taka ƙasa ba sabida gajiya ta wuto matsakaicin tsakar gidan nasu ta shigo zuwa falon gidan Cikin sa a tana sanyo kai cikin falon idanunta ya sauka akan Hafsatu da cikin jikinta ta yi saurin kawar da kanta ta raɓa Hafsatu za ta wuce sai Hafsatu ta yi ƙarfin halin kiran sunanta, "Maryamah" cak ta tsaya ba tare da ta waiwayo ta dubi matar uban nata ba Hafsatu ta sake cewa, "Don Allah ki taimaka ki amso min batir a shagon nan kusa damu don Allah!" juyowa gaba ɗaya tayi ta zube idanunta akan Hafsatu ta kalleta kamar ba za amsa kuɗin ba sai kuma ta karba batareda tace komaiba ta raɓata ta fice don zuwa yi mata saƙon. Ajiyar zuciya me sanyi Hafsah ta sauke tana jinjina irin wannan halayya ta Maryamah gashi ita Kuma kaman mayya Allah ya saka Mata kaunar maryamah din cikin zuciyarta. "Gashi!" Shine kalmar da Maryamah ta furta da muryarta me nutsuwa lokacin da ta shigo cikin falon tana miƙawa Hafsatu manyan batira biyu da ta siyo mata. Karba tayi tana cewa, "Na gode Maryamah." Daga haka dukkansu suka shige ɗaki ba tare da Maryamah ta sake furta ko da kalma guda ba. ********* Bayan watanni biyu cikin Hafsatu ya shiga watan haihuwa wata ranar asabar da misalin ƙarfe shida na safe naƙuda ya kamata aka kaita asibiti. Bayan ta sha matuƙar wahala ta haifo kyakykyawar yarta mace fara da ita babu in da ta baro kamannin Hafsatu tamkar an tsaga kara. Malam Adamu da maƙwafciyarsu Iyah me ƙosai dattijiya me shekaru hamsin su ne ke tsaye daga bakin labour room ɗin suna dakon haihuwar Likitar ta fito ta sanar da su an sauka lafiya tare da miƙa musu Babyn wacce aka naɗeta cikin showel da kayan sanyi farare ƙal Hannun Malam Adamu har rawa ya ke yi lokacin da ya amsa jaririyar yana ƙare mata kallo wani irin ƙaunar Yarinyar na huda zuciyarsa Ya yi mata addu'a tare da miƙawa Iyah ita yana kutsa kansa cikin ɗakin da aka fito da Hafsatu bayan an gama kintsa ta ganinta cikin ƙoshin lafiya ya sanya shi yin hamdala da jin ƙarin farin ciki mara misaltuwa. Bayan sun dawo daga asibiti zuwa gida ne Iyah ta wanke jaririyar tas Aka sake naɗeta cikin kayan sanyi sai a lokacin Umma da Maryamah suka shigo ɗakin don ganin Baby. Maryamah tun kallon farko dataiwa babyn taji jikinta na neman sanyi sbd haka kawai taji kaman qaddarartace aka haifo Mata. Hadeeza ma bayan ta gama ƙarewa jaririyar kallo ne ta aje ta tana duban Hafsatu ta miƙe tana cewa, "Allah shi raya mana ya baki lafiya." Daga haka ta fice daga ɗakin ba tare da ta sake cewa komi ba maryamah na bayanta. Bayansu hafsatu tabi da kallo ƙwalla na taruwa a idanunta sbd tana kaunarsu Kuma tana Jin inama Suma zasu Dan kaunaceta su dukan zuciyoyinsu su huta da wannan zaman quncin dasukeyi su dukan. "Hafsatu ki yi haƙury da halin abokiyar zamarki da ƴar mijinki ki rungumi ƴarki ta zama abokiyar hirarki da shawaranki idan Allah ya raya miki ita Ba lalle sai kowa ya soka a duniya za ka rayu ba bai zama lallai sai waɗanda ka ke tare da su sun nuna maka ƙauna ba ki godewa Allah ba cutar da ke suke yi ba kawai dai basa shiga sha'aninki ne kuma basa maraba da ke a cikin gidan Kuma Inshallah wataran hakan ma saikiga ya wuce Kun zauna cikin walwala kaman baayiba don haka ki yi haƙury tunda ke ma gashi Allah ya baki rabo sai ta zama abokiyar ɗebe miki kewa." Iyah ta yi maganar tana duban yadda hawaye ke gudu a idanun Hafsatu ta cigaba da rarrashinta da kalamai masu daɗi har sai da ta tabbatar Hafsatu ta samu nutsuwar zuciya. Kwanakin da suka biyo baya gaba ɗaya Iyah ce ke shigowa tana hidimar kula da Hafsatu tunda bata da kowa a garin Kano bata da wani sauran gata da dangin da za su iya yo tattaki tun daga Adamawa su kula da ita ba. Ranar suna Jaririya ta ci suna ZAINAB sunan mahaifiyar Malam Adamu da ta jima da rasuwa ba wani taro aka yi sosai ba daya wuce maƙwafta da jama'ar arziƙi da ya ke huɗɗa da su a unguwar Sabida shi ma zuwa ya yi garin Kano don kasuwanci, amma asalinsa ɗan Lokoja ne ba shi da ƴan uwa sam a garin sai dai abokan kasuwanci da maƙwafta kawai. Iyah ita ta dinga kulawa da Zaynab da Hafsatu har suka gama wanka sam bata taɓa gajiyawa ba tamkar jikarta ta jini haka ta ɗauki Hafsatu shiyasa Hafsatun ke jin cewa bata da tamkar Iyah don ta maye mata gurbi da dama waɗanda danginta na jini ne kawai za su iya mata hakan. Har kawo wannan lokacin da suka gama wanka koda wasa Maryamah bata taɓa shiga ɗakin Hafsatu ta ga ƙanwarta Zaynab ba tun ɗaukar da ta yi mata ran da aka haifeta bata sake daukantaba saidai lokuta da dama idan Hafsatu tafito da zainab din haka zata ringa kallonta tanajin rashin nutsuwar zuciya. Daga Iyah sai Malam Adamu su kaɗai suke nuna soyayyarsu ga Hafsatu da jinjirarta Zaynab harsun Saba. Watannin Zainab shida da haihuwa ciwo me zafi ya kama Hafsatu aka wuce da ita asibiti kwananta tana jinya Ubangiji ya amsa rayuwarta ta bar jaririyarta Zaynab. Faɗin irin tashin hankalin da Malam Adamu da Iyah suka shiga ba zai faɗu ba, don rumgume gawar matarsa ya yi yana kuka me asalin motsa zuciyar duk wani me saurarensa. Har aka kai Hafsatu makwancinta Malam Adamu baya cikin hayyaci da nutsuwarsa tun yana kuka da idanunsa har ya koma na zuci wanda yafi na fili illah. Daga Hadeeza har Maryamah mutuwar Hafsatu ya doke su matuƙa sbd halayenta masu sanyi da hakuri duk da kusan su dukan sunada hakr sosai sai dai lokacin da aka watse zaman makoki sai kowa ta koma sabgar gabansa Iyah me ƙosai ita ce ta sanar da Malam Adamu cewa za ta riƙe masa Zaynab har zuwa lokacin da za ta cika shekaru biyu ko uku sai ta bashi abarsa ya baiwa matarsa riƙonta Sabisa ta san Hadeeza ba za ta raini Zaynab a yanzu ba Ranar Malam Adamu yayi sabon kukan rashin hafsatu dukkanin ƙauna da soyayyar da ya ke ma Hafsatu sai ya dawo kan Zaynab har ma da ƙari. A kwana a tashi Zainab tafara wayo yar kyakkyawa da ita da kamanninta na uwarta na sake bayyana matuƙa kamar yadda kullum kwanar duniya ake sake ninka ƙaunarta a zuciyar Malam Adamu Koda wasa Umma da Maryamah basu taɓa cewa za su shiga gidan Iyah su ga Zainab ba tun Iyah na mamakin ƙarfin halinsu har ta daina ta cigaba da kula da Yarinyar har ta cika shekara guda tana gudunta ko'ina Duk in da suka shiga da Zainab sai an yabi kyawunta shiyasa Iyah ke dagewa wajen yi mata addu'a sabida gudun bakin mutane. Zainab na cika shekaru biyu da rabi Iyah ta tattaro kayanta ta dawo ma Malam Adamu da ƴarsa hannunsa domin ta so cigaba da riƙon Zaynab amma sai aka aiko cewa mahaifiyar Iyah babu lafiya dole za ta tafi jinyarta acan gida ƙauye Hakan shi ya tilasta dawo ma Malam Adamu da riƙon ƴarsa Zaynab hannunsa wannan ne kuma ya zama silar da riƙon Zainab ya dawo hannun Umman Maryamah wacce daga ita har Maryamah ba su taɓa nuna so ko qi wa zainab ba. Kasancewar Malam Adamu tsayayye kuma jajirtacce a gidansa shiya sanya Umma ta kasa cewa ba za ta riƙe masa Zainab ba Don haka ba don ranta ya so ba ta amshi riƙon Zainab. ##MAMUH# #LIFE# #LOVE# #SISTERS #CHILDREN# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 [13/03, 14:17] Ummee Mukaddas: *_IDON NAIRA_* _Mamuhgee_ _Arewabooks@Mamuhgee_ *_Zafafa biyar 2023_* 2 A hankali Zainab tafara girma tare da samun kulawa daga wajen Abbansu Malam Adamu wanda duk wata hidimi na Zainab shi ke yi tun dawowarta gidan Dan Zamanta a hannun Umma Hadeeza ya zama sunane kawai sbd bata san duk wata wahalar kulawa da ita ba sai idan Malam ɗin ya fita kasuwa ne kaɗai ta ke yi mata abinda ta ga za ta iya, amma daga wankan safe zuwa shiryata da bata abinci da duk wata hidimarta Malam ɗin ke yi da safe kafin ya fita sauran Kuma zatayi abinda taji zata iya Wanda bazata iyaba Maryamah tayi iya Wanda taji zata iya itama, Idan ya dawo zai tadda tana buƙatar wani sabon gyaran haka zai zage ya sake mata wanka ya sauya mata shiga sannan su haɗu aci abinci yana bata abaki sbd bazata iya ci da kantaba. Maryamah bata taɓa janyota a jikinta ko sau ɗaya ba bare ta hidimta mata,bata taɓa nuna so ko qi akan Zainab dinba yanda ta yi treating mahaifiyar Zainab lokacin tana raye haka take treating Zainab ɗin Hasalima ko sakin fuska daga gareta Zainab bata gani sai ya kasance ma tsoron Maryamah ya shigi Zainab ɗin ta yadda ko kusa da Maryamah bata son zuwa Dan gwara mahaifiyar Zainab din da batada irin kamewar fuskar Maryamah sosai. Ummar ma sam bata janyota a jikiba saidaj Bata kame mata fuskarta sbd ganin bazatama iya wahalarda kanta da daure dauren fuska da damuwaba akan jinjirar yarinya hakama ba wani boyo ta fifita soyayyar ƴarta akan Zainab sosai da sosai Shiyasa Zainab din tun shekarun nata Basu wani tasaba gane batada uwa kuma ta taso da tsoransu da rashin sakin jiki da su har tayi girman fara zuwa makaranta saidai Abbansu na dawowa tana walwalarta da farin cikinta sosai kaman kowanne yaro. Rashin kulawar umman Maryamah akan Zainab baya damun Malam kaman rashin kulawar Maryamah akanta da rashin shaquwa ko kaunar junansu.. Abin Yana tsananin damunsa da basa tsoro sbd Maryamah ita kadaice Yar uwarta dasuke jini daya yake Kuma fatar ta zamewa Zainab din gata idan sun hade kansu a gaba har zuriarsu, Fatansa burinsa su zama tsintsiya madaurinsu daya har tsufa da zuriarsu, shiyasa yake jin damuwa akan halin ko inkula da rashin kulawar Maryamah din akan Zainab. yayi faɗa yayi nasiha har ya gaji ba wani sauyin arziki ya hakura ya zuba musu ido tare da cigaba da inganta rayuwar tasu da adduar hadin kansu su dukan. Karshe dai kasa hakuri yayi ya dauko tsarin zaunawa dasu biyun idan har Yana gida to Yana tareda Maryamah din da Zainab Yana fira dasu tareda jansu a jikinsa sosai ko hakan zaisa kauna da shaquwar dayake fata su shiga tsakaninsu. Umma Kuma tana ganin Zainab tafara girman da zata iya wasu ayyukan saita raba musu aiki wanda kusan ayyukan Zainab din sunfi na Maryamah yawa a cewar Maryamah karatunta yafi wahala tunda har yamma take kaiwa ita Kuma Zainab yanxu nema take Shirin shiga secondary. Kafin ta tafi makaranta da safe sai tayi aikin shara da wanke wanke kafin ta tafi hakama tana dawowa sallah da kawai takeyi saita Kuma shara da wanke wanke da wasu Yan ayyukan ta wanke uniform dinta kafin taci abinci ta wuce islamiyya. Tana qara girma kuwa hatta wankin umman da Maryamah ce keyi ya dawo kanta Maryamah ma umman tayi tayi tabarwa Zainab wankinta taringa yi Amma tace Sam Bata buqata sbd ita irin mutanen ne da idan basa son abu ko kaunarsa to ko wahalardashi basa iyayi sbd kadama komai ya hadaka dasu shiyasa ko aikin wahala Bata damu data bawa Zainab din tai mata ba saida idan batanan umma tabawa Zainab wankinta Amma indai tana Nan Bata so itace takeyin abinta. Rashin sabo da haniya da rashin abokin hira a gida da bata da shi sai ya kasance Zainab din ta taso a miskili batada surutu ko rawar Kai ko makamancin hakan shiyasa ko a makarantar boko da islamiyya batada qawa ko daya Kuma daidai gwargwado tanada qwaqwalwar daukar karatu hakan ya qarawa malam qarfin zuciya akanta da sake dauke ido akan rayuwar dasukeyiwa Zainab din tunda Basu cutatar da itaba Kuma Basu fito sun furta mata qiyayyaba Kuma lurada qaunarta dayake bayyanarwa da tausayinta shike sake neman dagula Yar qaramar zaman lafiyar da akeyi a tsakaninsu sai kawai yaringa binsu da adduar shiriya su dukan har umman Kuma tunda dai Zainab din na fira dashi harda dariya sosai ba laifi hakan ma Allah ya shirya masa su gashi dama Sam umma Bata taba yimata horon yunwaba abinci ake Bata yanda ya isheta tunda ubanta ke kawowa. Maryamah tagama karatunta tuni harta gama service dinta aiki takeson farawa Amma abban nasu yaqi amincewa sbd shekarunta sun qanqanta da fara wannan rayuwar Dan hakan yabawa manemin aurenta damar fitowa ayi aurensu saita fara aikin nata acan. Barr Asadullah Muhammed Ismail shine Wanda yake neman maraymah din da aure tun Bata gama karatu ba, Shima tuzuru ne sosai Dan ya jima Yana aiki batareda yayi aureba harya fita cikin layin samari, Babban lauya ne me zaman kansa hakama Dan kasuwar gaske Wanda ya Tara abin duniya maana arziki sbd gadon arziki da kamfanona dayayi daga mahaifinsa tsohon minister kafin ya rasu haka su din asalin ya kogi state ne aiki da kasuwanci ya dawo dasu arewa. An sanya ranar auren Maryamah da Asadullah watanni uku masu zuwa Dan haka umma da abban nasu suketa Yan shirye shiryensu sbd su din bawai masu kudi bane rufin asiri ne kawai gashi gidan arzki Maryam din zatai aure sbd sosai dangin Asad suka fara hidima suna barin dukiya a harkar auren. Zainab tafi kowa shedan son da Maryamah kewa Asad sbd Bata taba ganin abinda yake saka Maryamah farin ciki da walwala harma da bayyanuwar hakorantaba gurin bayyanarda farin ciki irin a ambata sunan Asad wanda suka jima tare Dan haka har cikin ranta sai itama take farin ciki da bikin auren. Haka Umma kullum ta zauna Batada zance me dadi saina irin daula da arzikin da Maryamah zata shiga a gidan auren, Alfahari takeyi sosai akan auren me kudin da 'yarta zatayi abun har Yana sirkawa da kaman gori ga Zainab wadda batama San bambamcin rayuwar aure gidan me kudi da me rufin asiriba Dan haka ita Sam batasan da ita akeba sai aikin hidimar wahala datake fama dashi kullum. A ranar alhamis Babu makarantar Islamiyya wankin kayan umma tayi da nata harma dana Abbansu Tana gamawa tayi wanka ta shiga dakinsu ta shafa Vaseline ta saka atamparta doguwar riga tana cikin saka hijib zata fito taje Aiken umma taji sallamar maza a tsakar gidansu Dan haka ta qarasa sakawa da Dan sauri Dan fitowa taga masu sallamar sbd Dama itace me fitowa tarban baqi Koda yaushe... Jin sallamar maza yasa yau har umma da Maryamah dake dakinta suna magana tasowa suka fito dukkaninsu kusan a tare.. Idanuwansu ne suka sauka akan Malam Adamu da ake shinfiɗewa kan tabarman da Zainab ta shimfida tun kafin tayi wanki, Umma ce tayi saurin ƙarisowa wajen tana duban mutanen da ke gyara masa kwanciya akan tabarman cikin matsanancin firgici da tashin hankali ta ce, "Lafiya me yafaru da shi ne haka?" Me nake gani haka kamar jini a tufafinsa? Innalillahi. Cikin wainda suka shigo dashi dinne makabtansu ya dago ya duba umman a sanyaye da mutuwar jikin tausayin malam din yace, "Wallahi hatsari ya samu akan hanyar dawowarsa acan bakin junction na layin Nan wani me mota ya kaɗesa akan mashin ɗinsa sosai kuma shi me motar ya gudu abinsa shi ne muka ɗakko sa zuwa gida kafin akawo motar da isyaka da akaje Kira.. Umma da su Maryamah cikin matsanancin tashin hankali da tsoro suke kallonsa Zainab tuni hawaye suka fara gangaro mata cikin matsanancin tsoro da tashin hankali da tausayinsa, Umma da Maryamah jikinsu rawa kawai yake dauka Umman ta buɗe baki kenan za ta yi magana wani matashi ya shigo da sallama yana cewa, "Ku fito da shi ga motar isyaku nan za mu kaisa asibiti" Sake daukansa sukai suka fita akai asibiti dashi umma da Maryamah suka rufa musu baya cikin adaidaita aka bar Zainab din ita kadai a gida tana neman fashewa da kukan firgici da tsoron kada wani abu yasamu abban nasu. Har aka kira sallar magriba su Umma basu dawo ba bare taji a wani hali Abban ke ciki, Ga tsoronta sai qaruwa yakeyi musammam ganin har aka fita da abban hancinsa da kunnuwansa jini sukeyi Kuma iya ko magana ba bare budu ido ya kallesu. Sai ana kiran sallar Isha'i su Umma suka shigo gidan Umma na kuka sosai kaman mayafinta a hannu Maryamah kuwa ko ganin gabanta batayi sosai sbd tashin hankali tafiyar kawai takeyi kaman me koya. hakan ya sake ɗaga hankalin Zainab da ke zaune har lokacin a tsakar gida tana zare ido cikin rashin sanin abin yi, Murya na rawa tace" "Umma ya jikin Abbah? ya yi motsi ya farfaɗo kuwa?" kamar Umma ba za ta ce komi ba sai kuma ta tuna yadda Abbah ke ta kiran sunan Zainab ɗin lokacin da ya farfaɗo sai ta juyo murya na rawa itama tace, "Da sauki ya farfaɗo amma yana jin jiki, ga idanuwansa ance daya ya fashe" Hawayen Zainab ne suka qara gudu jikinta yaqara daukar rawa a tsorace tace" Umma dan Allah akaini can na kwana gurinsa inason ganinsa Dan Allah umma... Kasa tankata umman tayi suka wuce sukabarta tsaye tanajin tashin hankali da tsoro na shigarta, Abbansu kawai takeson gani itadai ko hankalinta zai kwanta, Ita ko a kwancen ne tanason tagansa. Ganin duk sun shige bamai kulata Dole ya hakura ta shige itama Haka gidan yayi tsit kaman gidan ba kowa sbd damuwa Su umma Kuma sunacan suna rankon sallolin da basuyiba a asibiti. Misalin ƙarfe takwas na safe Umma na tsaye a kitchen tana ƙarisa zuba farin kokon data Dama Dan zuwa asibitin duk da malam Kam yai nisan da ba iya Shan kunun zaiyiba Dan harsuka baro bai farfadoba Amma Kuma gwara takai din Koda Allah zaisa asamu sauki ya iya farfadowar, Zainab ce ta shigo kitchen ɗin ta gaida Umman tana tattara kayan wanke wanke zata fitar tayi batareda umma takalletaba tace" Kibar aikin kiyi Shirin makarantarki Dan bazan iya jiran ki gamaba kafin na fita yazu nakeson isa asibiti rufe gidan zanyi idan kin dawo kinyi Dan dakatawa tayi ahankali daga tattara kayan cikin sanyi tace, "Umma yau ba za ni makaranta ba, ina so aje da ni in ga Abbah." Kallonta umma tayi zatai magana sallamarsu Malam hamisu maqocinsu da isyaku ya katseta sai ta yi saurin fita ba tare da ta bi ta kan Zainab dinba sbd isyakun shine ya kwana a asibitin Bata saniba ko jikin ne kokuma sallamosu akai. Kallo daya tayiwa fuskokinsu take ta fahimci mugun sakon da sukazo dashi saidai Bata gama yardaba Dan haka qafafuwanta dake rawa ta dago ahankali tana qarasowa tsakar gidan murya na rawa a harde cikin rudewa tahau cewa, "Ina kwananku?" Maryamah da zainab ne suka fito kusan lokaci daya suma suna gaida su malam hamisun Wanda bai tsaya Jan lokaciba ko Jan ransu ya sanar dasu malam Adamu dai lokaci yayi rai yayi halinsa ya rasu qarfe hudun asubar yau.. Dan gyara tsayuwa umma tayi daqyar ta iya tattaro yawu ta hadiye a makoshinta tace" Malam ya rasu???????? Gyada Kai isyaku yayi yana sauke kansa qasa sbd babu abinda zai iya cewa shima sbd mutuwar malam ta dakesa Dan mutumin arzikine mutumin jamaa. Zubewa Maryamah tayi a qasa tana neman sumewa sukai kanta isyaku na zuma mata ruwa suna Basu hakuri sbd take kowannensu ya rikice da kukan tashin hankali da firgici mai tsanani. Zainab kuka takeyi sosai mai sauti sbd asirinta yafi na kowa tonuwa rasuwar mahaifinsu. Cikin qanqanin lokaci a yada rasuwar malam din cikin anguwa da Yan uwa da abokan hulda Take aka fara shigowa ana rarrashinsu umma dake kuka kaman rayukansu zasu fita. Ahakan akai janaizarsa aka kaisa makwancinsa. Alh Barr Asad shine kusan jagoran zaman gaisuwar malam din tunda shine tamkar 'dansa yanzu tunda baida 'da namiji hakama ba wasu dangi sosai dazasu zauna. Haka aka share zaman makokin tsayin kwanaki bakwai Zainab na cikin ƙunci da rashin walwala gaba ɗaya ta sake zama wata shiru shiru bata magana abinci ma sai an matsa mata ta ke iya cin kaɗan ta ce ta ƙoshi Bata da aiki sai na kuka duk idanunta sun zurma ta fita a hayyacinta gaba ɗaya, ga rashin me rarrashi ga rashin gata da ke kewaye da ita, dama ƴan zaman makokin ne ke janta ajiki da bata baki yanzu an watse babu kowa daga ita sai su Umma da sam basa bi takan ta suma takansu sukeyi tunda rasuwar ta shafi kowannensu ba ita kadaiba, Ahankali lokaci yaja har akai kusan wata biyu da rasuwar Dama bikin maryamah din an daga sai umma ta fita takaba Dan haka tuni kowa yaci gaba da rayuwarsa, Bebar musu gadon komaiba saina gidan dasuke ciki Wanda bawani gida bane babba Dan madaidaicine Kuma bama ginin zamani bane. Zainab taci gaba da zuwa makaranta dayake Daman ta gwamnati ce batada wata wahalar shaani kafin daga baya ko sati batai da komawa makarantarba Alhaji Asad ya sauya mata makaranta zuwa wata private school mai kyau da tsada. rayuwarta ayanzu Takoma tamkar Mara komai da kowa tunda Dama Abbansu shine abokinta datake iya zaunawa suyi fira da dariya,yaji damuwarta da duk abinda take ciki, Yanzu duk bame mata wannan Dan haka ahankali Dole tayi qawa daya Nabila a makaranta wadda da ita kawai taye Yar fira yanzu. Dukkanin nau'in bauta na aikin gidan sai ya sake rataya a wuyarta musamman da bikin Anty maryamah ya gabato gashi dangin umma wasu tun rasuwar abban suna gidan, hatta girkin abincin yanzu Umma ta fara horar da ita akan yinsa harma ta sakar mata gaba daya, tun tana yi Maryamah na kushewa bataci har hannunta ya nuna a iya girkin. Anfara bikin maryamah gidan yacika da dangin umma dawasu tsirarraku daga dangin mahaifinsu dasukazo daga qauye Kuma ahakan har akai aka gama Babu ma Wanda yayi noticing dinta amatsayin qanwar amarya Koda yaushe tana cikin aiki da aike Dan haka har akai aka gama ko zanin sabuwar atampa Bata samu Wanda ya Bata ta daura ba saidai Bayan bikin umma tabata kala hudu acikin tsofin kayan Anty maryamah din Wanda sunyi mata yawa sosai saida umman ta Bata dari uku takai aka rage mata take sakawa dayake kayan Anty maryamah din duk masu kyau ne sbd umman dakuma Alhaji Asad daya tsaya mata. An gama bikin ne cikin kwanciyar hankali da bushasha don harkar ta masu arziƙi ce sosai kuma ya sakar musu naira sun yi yadda suke so, Dangin Umma 'yan Cameron ne Dama Kuma duk wata riyar kudi sun iya Dan haka kudi suma suka hada sosai sukai mata wasu abubuwan na fita tsara duk da Babu abinda Alhaj Barr Asadullah din beyiba. Amarya maryamah tabar gidansu ta tare a gidan mijinta aka bar daga umma sai Zainab wadda tun yanzu tafara hangowa kanta garari sbd rashin sanin saime Kuma Nan gaba. #MAMUH# #love #sisters chldrn #AMAL IDON NAIRA *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_IDON NAIRA_* _Mamuhgee_ _Arewabooks@Mamuhgee_ _ZAFAFA BIYAR 2023_ 3 Wata biyar da yin bikin Maryamah Zainab ta shiga Ss1 alokacin Kuma Allah yabata ikon saukar hizifi talatin na alqur'ani daga Nan zuwanta islamiyya yafara qaranci sosai sbd ayyukan dasukai mata yawa na gida, Barin Maryamah gidan memakon yasa Umma janta ajiki ko yayane dakuma samun saukin ayyuka sai hakan bai samu ba don kuwa Umma tsakaninta da umman umarni da aiki ne sai aikenta datakeyi kaman engine Sam duk nisan anguwa yanada wuya tabata kudin mashin ko a daidaita da qafa take zuwa wani lokaci idan nisan nada yawa sosai shine zata Bata kudin zuwa ta dawo da qafa. Tariga ta saba aikin Bata mata rai hakama batajin qyashin yinsa, Akan lokaci takeyin komai tunda safe Idan ta tashi aikine kaman jaka sai dare take samun damar kwantar da kafadunta taji sanyi sanyi ajikinta, Shara,wanke wanke,wankin kayanta Dana umman,girki da sauran ayyukan komai itace hatta yankar farcen umman itace takeyi mata duk qarshen sati tareda tsifar Kai danma Bata iya kitsoba da itace zatayi mata har shi din. Duk wannan bautar Batajin haushin umma sbd Bata rasa ciba ko sha hakama sitirar sakawa ana Bata kwancen maryamah ta rage ga karatunta tanayi Alh Barr ya dauke nauyin komai nasu Babu abinda suka rasa na Jin dadi duk da ita Yar kallo ce kawai. Dangin mahaifiyarta mutum daya ya taba zuwa dubata so daya daga qauyensu Koda yaga alamar batada gadon komai da mahaifinsu yabari aka raba sai ya tattara ya tafiyarsa batareda ya sake waiwayotaba Dan haka itama batasan Ina sukeba bare inda zata samesu kota sani batada ikon kanta sai abinda umma ta zartar akanta. Maryamah nacika wata bakwai a gidanta tasamu ciki mai tsananin wahalarwa da laulayi mai wuya Dan haka hankalin ummanta ya tashi Dan kuwa tuni aka kwantar da maryamah din a asibiti gashi basa gari itada mijin nata suna Abuja Dan dawowarsu daga Umrah kenan suka tsaya Abuja sake hutawa kafin su dawo. A wahale tayi sati daya a asibitin suka sallamota suka tattaro a ranar suka biyo jirgi suka iso gida. Dawowarsu da washe gari umma ta tafi dubota acan ta wuni Dan haka sai kusan dare tadawo gida lokacin zainb tagama zaman jira a tsakar gidan harta shige daki bacci ya dauketa. Rashin lafiyar maryamah yasa komai ya rikice a gidanta gashi masu aikinta biyu duk ta koresu sbd rashin tarbiya da nutsuwarsu gashi Alh Asad mai ilimin addini ne sosai Kuma har lokacin duk bayan sallar magriba zuwa ishai karatun addini sukeyi sosai shida malamansa a harabar gidan wani lokacin kuma a masallacin kofar gidan Dan haka idan akai sallar magriba bamai iya shigowa gidan sai bayan ishai. Ayyukan gidan Dana rashin lafiyarta suka taru suka cakude gashi lafiyayan abinci ake fiddawa idan sungama karatu shida malamansa suci acan Dan haka ba shiri takira umma akan a nemo mata wasu masu aikin. Kafinma a samo masu Aiki sai gata an sake kwantarwa a asibiti Dole umma ce taje tayi jinyarta a wani babban tsadadden private hospital Alh Asad ya ringa zuba kudi sosai ana kulawa da matarsa wadda itama yanzu koina haj maryamah ake kiranta dashi. Kwanciyar Maryamah asibiti yasake tsananta ayyukan Zainab sbd itace take abincin safe driver yazo ya dauka, Hakama tayi na Rana hakama tayi na dare, Tun shekarunta Basu gama kaiwaba ta iya kusan komai daidai gwargwado. Ranarda aka sallami maryamah suna kawo umma gida Basu wuceba tasaka Zainab hada Yan kayanta tasakata binsu sbd ayyukan gidan maryamah din dakuma kula da cimar maryamah daketa fama da laulayin zabar abinci. Zainab batada zabi ko ikon kanta sai yanda akai da ita Dan haka jiki ba qwari ta debo Yan kayanta da Basu fi kala biyarba ta fito tabi driver zuwa gidan maryamah da Bata taba zuwaba cikin wata lafiyayar Jeep black data gama daukan sanyin AC. Babban gida ginin masu arziki na zamani sai daukan ido yakeyi ga masu gadi har biyu a gidan Nan zainab taga sun shige ta tabbarda Nan ne gidan 'yar uwarta maryamah Dan haka Bata wani qure koina da kalloba ta sauke kanta tareda sauke numfashi sbd duk wani abu daya shafa maryamah baya baya takeyi dashi tareda nutsuwa sbd yanda alaqarsu take Sam idan ba gaisuwaba Babu abinda maryamah takeyi da ita Dan haka ko yanzu dinma sanyi jikinta yayi Tana tsoro tsoron idan maryamah din tasan da zuwanta da umma tasaka. Har kofar shiga babban palon dazai sadaka da cikin gidan yakaita ya babbuga kofar tareda juyawa yabar gurin. Yana barin gurin wata dattijuwar me Aiki da aka kawowa maryamah daga gidan hajjar Alh Asad ta bude kofar Tana kallon Zainab da a Dan fizge Tana diban kama da maryamah Amma ba'a ganewa Kai tsaye. Shigowa sukai bayan Zainab ta gaida matar kanta a qasa.. Babban palon alfarma ne da kusan Babu abinda ya rasa na tsarin gidajen masu arziki, Sanyin AC da qamshi tako Ina tashi yakeyi Dan haka sai jikin Zainab ya sakeyin sanyi Dan kwata kwata rayuwarta Bata taba zuwa irin guraren Nan ba. Can hanyar kitchen aka nufa da ita matar tace ta jirata anan bara taje ta sanar da Haj maryamah din. Saida Zainab tayi kusan mintuna ashirin agurin kafin Maryamah ta fito sanye cikin wata maroon jallabiya Fuskarta da fatarta sai sheqi sukeyi tayi haske sosai taqara wani irin lafiyayyan kyau da kiba duk saita sauyawa Zainab din kwata kwata kaman wata balaraba. Saurin sauke Kai Zainab tayi cikin girmamawa ta gaidata tareda yimata sannu da jiki na rashin lafiyar datai. A kasalance cikeda mamaki maryamah ta amsa tareda kallon Karima tace ta wuce tabasu guri. Maido kallonta tayi kan Zainab da kayanta cikin rashin son daga murya tace" Keda waye kukazo? Ina ummar? Umma Tana gida Itace tace nabiyo Wanda yakaita gida nazo nan. Shiru maryamah tai Tana tunanin me umma ke nufi da hakan Dan haka saita juya ta nufi palonta Dan Kiran umman taji meke faruwa. Umma na daukar wayar Kai tsaye tace, Me Zainab zatayi anan da kika aikota? Ganin nayi masu aikin Nan idan aka biye halayensu haka zakiyita canjawa batareda kin samu yanda kikesoba gashi kina fama da laulayin Nan gwara ita din datake 'yar uwarki zata Miki duk yanda kikeso anhuta da neman kowace me Aiki Zainab zata iya duk wani aikin gidan.. Cikin tare zancen umman tace" Umma kinsan aikin gidan Nan kuwa? Ina zata iya sa, Kina ganin girman gidan Nan ko shararsa zata iya, Ga aikin abincin dare da ake fitarwa karatun Asad da malamansa, Hakama umma zaginmu zaayi zaace na mun maidata 'yar aiki, Duk ba bayan wannan Sam bana buqatarta kusa Dani umma kinsani banaso. Cikin takaici umman tace" Duk Wanda zaiyi magana yayi a bayana badai gabana ba Dan kuwa Babu mai iko da ita sai ni Ni ubanta ya barwa amanarta hakama akwai wanda ya taba damuwa da ita ko kulawa da itane bayan mu din? Idan bamu qaru da junaba to meye amfanin riqon nata danayi. Rashin buqatarta a gidanki kuwa hakuri zakiyi ta zauna da itace kawai zatai Miki Aiki yanda kikeso ba qirsa koba komai ai mijinki ne me biyan kudin karatunta Dan haka Kuma kwa fanshe guminku anan. "Umma to ke kuma wa zai dinga miki duk ayyukan da ta ke yi ɗin?" Sai alokacin Umma ta sauke numfashi tana tausasa murya tace, "Maryamah ko jiya da mu kai magana a asibiti na sake maimaita Miki cewan Cameron zan koma can gida cikin 'yan uwana tunda bani da kowa anan Kuma dai Tunda ba aure yanzu nakeyiba anan din gwara na koma can din cikin dangi shiyasama na sake yanke shawarar kawo Miki Zainab din Nan Dan Kinga bazan dauketa naje da itaba acan idan dangin mahaifiyarta sun sake zuwa ki miqa musu ita idanma basuzoba Tana samun miji ko wane iri ne aura mata taje nata gidan mijin kowa ya zauna lafiya shekenan. Shiru kawai maryamah tayi sbd batasan abinda zataceba Kuma Dan haka sukai sallama kawai ta fito Kai tsaye tasa Inna Karima takai zainab Dan madaicin dakin dake hanyar kitchen Wanda masu Aiki yakamata su zauna anan Amma maryamah dayake batason qazantar masu Aiki dakin yanan sabonsa Babu me aikin data Taba zama acikinsa komai nasa na Nan sabo masu aikin Kuma dakin boys quarters take kaisu Dan ko Inna Karima acan take yanzu hakan. Dakin da aka bawa zainab qatuwar katifa ce aciki sabuwa da wardrobe sai madubi da toilet me girma sai Kuma zanin gado har biyu da daddumar sallah da fanka qarama ta tsaye sbd gidan koina pop ne Dan haka AC ne ako Ina Banda dakunan masu Aiki. Inna Karima ta nuna mata ta saka kayanta cikin wardrobe Inna Kariman ce ta shimfida mata bedsheet a katifar da kanta takuma share mata dakin tai mopping tareda wankin toilet din dayake tamkar dakin wani basarake sbd kyansa da girmansa. Duk aikin da Inna Karima tayi mata tayi mata ne dan taga yanda akeyi ta koya tun yanzu din Dan a daukarta sabuwa me aikice aka kawo wadda zata karba ragamar tsaftace koina ita Kuma taji da aikin girki. Duk aikinda Inna ta nunawa zainab din tagane Tunda Dama aikin wahala shine rayuwarta ba Wai sabon Abu bane. Kitchen takuma janta can ma ta nuna mata yanda zatai wanke wanke a kitchen din tareda tsaftacesa. A taqaice dai Tunda zainab ta iso gidan a ranar Bata zaunaba sai dare sbd aikin da aka fara tarbarta dashi gashi Bata Kuma ganin maryamah ba sai dare data fito tace zainab din ta dafa mata ruwan shayin datake dafo musu da suna asibiti. Inna Karima ce ta kunnawa zainab din gas ta dafa mata aka Bata inda ta juye mata takai mata kafin suka kashe komai tareda rufewa itada Inna Karima kowa ya nufa makwancinsa. Sallar ishai tayi ta kwanta take bacci ya dauketa Dan Dama ita data kwanta sai bacci sbd aikin datake wuni yi jikinta a gajiye yake Koda yaushe. A gida akan tabarma take kwana saida maryamah tayi aure umma ta saida katifar maryamah babba ta siya mata wata Yar yololuwar katifa data gama sidewa Amma dadinta takeji ko ahakan ita,. Ganin wannan babbar katifar baisa ta hau akai ta kwanta ba sbd gudun laifi ko zaqewa dakuma shakkar yiwa maryamah laifi da haka a kan tiles ta shimfida daddumar sallah tayi kwanciyarta har safe. Qarfe 7 Inna Karima Tazo ta tadata suka fito Dan fara aikin gidan. Shara tafara mai kyau Ya goge komai cikin tsoro tsoron kada ta fasa ga jikinta dake faman Yar rawar fargabar kada tayiwa maryamah laifi da yanayin aikin. Fes tayiwa koina saidai Kam yau saida bayanta ya amsa wahalar aikin daya bambamta Dana gidansu data saba, Palo uku manya Manya da dakuna biyu da kitchen da corridors biyu da toilets ta share tai mopping takuma wanke Bayan goge gogen datai. Kowanne gurin datai aikin girmane dashi Babu qaramin guri,. Jin tayi bayanta ya riqe qyam kamar bazata iya miqewa daidaiba Amma haka ta miqe ta share babbar harabar gidan da kusan mota hudu yake dauka. Ko data gama ayyukan tas bayanta da qugunta sun mata nauyi daqyar take iya miqewa tsaye daidai haka ta zauna kitchen taci abincinta da Inna Karima ta Bata Tana gamawa tayi wanke wanke tasake tsaftace kitchen din ta nufi dakinta. Daqyar tayi wanka ta saka kaya tazo ta Dan kwanta take baccin wahala yafara daukan kenan saiga Kiran Inna Karima akan taje ta tattaro kayan dining idan su masu gidan sun gama breakfast. Haka ta tashi taje tattara gurin tasake gyarawa Takoma kitchen tayi Wani wanke wanken tafara Taya Inna Karima aikin abincin Rana. Wunin ranar ma Kam Bata sake samun zama ba sallah kawai ake barin taje tayi tadawo Da yamma ma saida takuma sharar harabar gidan sbd karatun daren da akeyi. Da daddare data kwanta tsamin da jikinta yayi ko bacci mai dadi data saba samu Bata samuba ranar. Washe garima duk aikin datai a jiyan haka ta maimaitashi Dan haka ranar jikinta har kasa daka yayi da zazzabi ta kwana. Haka aikin yakasa karban jikinta kusan kwanaki hudu kullum da zazzabi take kwana Amma harta Dan fara sabo da aikin jikin ne dai bai sababa sbd aikin yafi karfin shekarunta ga makaranta har lokacin maryamah batace mata komaiba akai ita Kuma Bata cika ganintaba kota ganta bazata iya Mata magana ba sbd shakka da tsoron Mata laifi. Idan tace tana Bata gaji da zaman gidan matuqa ba ta yi ƙarya, don kuwa duk aikin da ta ke yi a gidan Umma bai kai nan ba sbd ko gyaran ɗakunan da take yi a can girman falukan wannan gidan na Maryamah shi ne matsayin girman ɗakunan gidan Umma kaf ɗinsu Duka gidan dakin Alh Asad ne kawai ba itace take sharewaba Amma kaf gidan itace mai share koina ta gyara Har aikin kitchen da Inna Karima yakamata tayi kusan duk itace take Rabi sbd Maryamah wasu lokutan tafison aikin zainab na abinci hardai na marmari. Sati biyu da zuwanta gidan ta fara sabawa da duk wasu bautan da ta ke yi Umma kuma a satin ta haɗa komi nata ta ɗaga zuwa Cameron bayan ta zo har gidan Maryamah sun yi sallama da juna tayiwa zainab nasihar biyayya ga Yar uwarta tareda tunatar da ita batada kowa sai su Dan haka ta zauna ta Taya Yar uwarta aikin gidanta Tunda idanma batayiba batada gurin zuwa. Zainab ta sha kuka sosai duk da cewa babu shaƙuwa tsakaninta da Umman amma sai tafiyar nata ya ɗaga hankalinta sosai sbd koba komai tafi Jin sanyi agurin umman tun rasuwar Abbansu sbd lokuta da Dama umman na Mata wasu abubuwan kulawa sabanin maryamah dako kallon fuskar juna basayi sosai, Kwata kwata Babu shaquwa ko kusanci ko wata qauna a tsakaninsu Dan haka takejin da umman zata taimaketa da ta tafi da ita ko bautarce ta yarda acan tayiya yi Mata har tsufa yafi Mata zaman Nan din. Bayan tafiyar umma da sati uku maryamah tayi barin cikinta Dan haka gidan duk suka shiga damuwa musamman maigidan gabaki dayama dauketa yayi sukai tafiya wata qasar aka bar su zainab masu aiki. Bayan tafiyarsu ne zainab tasamu Takoma makaranta shima saida aka Kira Alhaji Asad din daga makarantar Yana can suka sanar Masa ta Dena zuwa shinefa yayi waya drivern gidan na kaita wata Rana Kuma da qafa take zuwa tadawo da qafa duk nisan kuwa sbd driver ganin yakeyi Mai aikice ita Amma tasamu shigar da ake kaita makaranta da mota Dan haka Wani lokacin yake shareta ya dauki motar ya tafiyarsa nasa sabgogin. Karatunta da aikin gidan ya taru ya hade mata gabaki daya rayuwarta Aiki ya firgitata ga kadaici, Sam bayan aikin wahalar hidimar gidan maryamah da hidmar maryamah din batada aboki Dan haka duk Takoma kaman wata nakasasshiya karatun ma yanzu sai ahankali Bata Wani ganewa zuwa kawai takeyi. #MAMUH# #SISTERS#LIFE#LOVE#AQEEL#AMAL IDON NERA# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_IDON NAIRA_* _Mamuhgee_ _Arewabooks@Mamuhgee_ _ZAFAFA BIYAR 2023_ 4 *_MAAB LUXURY HOME_*🔥🔥 _ASSALAMU ALAIKUM JAMA’AR KWARAI.. JAMA’AR AMANA… JAMA’AR ZAFAFA… MASOYA KUMA MABIYA MASU ALHERIN SAYAN ZAFAFA A KODA YAUSHE BA GAJIYAWA…GODIA MAI TARIN DIMBIN ALBARKA DA FATAN ALKHAIRI AGARE KU.._ _KUNSAN DUK INDA ABUBUWAN ARZUKA SUKE MUNA SHIGA MU KURDA MU NEMO MUKU SU DOMIN JIN DADIN KU..🥰💕SABODA KU DIN NA GABAN GOSHINAN MU NE._ _TAMKAR KO DA YAUSHE.. YAU MA MUNZO MUKU DA WATA TSARABAR.. TSARABAR DUNIYAR KAYAN KITCHEN, DECORATIONS DA SAURAN SU… KU MARMATSO KU JI…_ *_MAAB LUXURY HOME_* *_MAAB LUXURY HOME_* *_MAAB LUXURY HOME_* _KUN GANI KO? TO INA AMAREN? INA UWAYEN GIDAH INA YAMMATAN DA KE SHIRYE SHIRYEN SHIGA DAGA CIKI? INDA ZAKU JE KU KANKARO MUTUNCI KU DANDALO ARZIKI NA KECE RAINI.. INDA ZAKU WUCE RENI DA GANIN KASKANCI..INA MAZAN DA KE BURIN FARANTAWA MATAN SU DA ‘YAYAN SU DA KANNEN SU? _ _MAAB LUXURY HOME: RIGIJI GABJIN KENAN! WOHOHO WANI KAYA SAI AMALE KAN DAUKA.. MAAB LUXURY HOME : ALJANNAR KAYAN KITCHEN KENAN, INDE AKACE KAT TOH KARSHEN MAGANA TA KARE KENAN.. MAAB LUXURY HOME ; A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY KITCHEN UTENSILS, HOME DECORATIONS AND MUCH MORE_ _ADIRESHIN MU: MUNA KAN TITIN AHMADU BELLO WAY, KANO STATE. ZAKUGA TAMBARIN DA MAAB LUXURY HOME.._ _DAN SAUKAKA MAKU FITA ZUWA SHAGON MU. ZAKU IYA ORDER AKAWO MUKU DUKKANIN INDA KUKE A FADIN NIJERIYA DA KETARE. _ _INSTAGRAM: @maabluxuryhome._ _FACEBOOK: @maabluxuryhome._ _KO KU NEME MU TA LAMBAR TARHON MU: 08034631010_ _KYAU! INGANCI! RAHUSA! ADADE ANA AMFANI DA SHI SAI KAYAN: MAAB LUXURY HOME_ _100% TESTED AND TRUSTED😍☑️_ ______ ******** Kasancewar maryamah nason kalolin abinci daban daban Kuma ta saba yiwa Alh Asad na Wanda ake fitarwa harabar gida da dare yasa ta Sanya zainab gurin koyan abinci Amma a online tareda siya Mata wata Yar tab wadda da ita take sake koyan komai. Da farko zainab na Shan wuyar gane kan lamarin tab din gabaki daya kafin ma gane abinda take koya din Amma sanin koyar Dole ce a gareta kaman yanda aikin tasani Dole ne itace wadda zata ringa yi har lokacinda Allah zai yanke Mata wahalar Dan haka ta ringa takura kanta tana dagewa gurin fahimta da koyon har Allah yasa ta Dan fara fahimta sosai. Sbd yanda take tsananin kiyaye doka da shakkar keta kowace irin sharadi da iyakar da maryamah ta ajiye tareda dorata akai yasa yanda ta maida hankali da nutsuwa a gurin koyan girki da sauran ayyukan gidan ko karatunta bata bawa wanna kulawar da mahimmanciba. Ahakan saida ta Dan dauki lokaci kafin ta iya gane kan tab din harma da abinda take koya din Wanda kullum da abinda take girkawa na abinda ta koya sai gashi tafara qwarewa musamman da Inna Karima Tana qara fahimtar da ita wasu abubuwan. Ana hakan Maryamah ta Kuma samun wani ciki me laulayi sosai kala kala hakan ya sanya Zainab sake zama busy da ayyuka sbd kusan yanzu idanba aikin zainab dinba daga Alh Asad har maryamah din basa son aikin kowa Dan haka samun cikin yasa hidimar kulawa da buqatun maryamah suka ninkar Mata wata Rana ma ko makarantar Bata samun zuwa sbd tarin ayyuka. Yanayin laulayin maryamah me wuya ne sbd yawan amai yake sata sosai Wanda yasa yanzu a wuni so uku ko so biyu take wanke toilet din dakin maryamah din bayan gyare gurarenda wani lokacin anan yake kufce Mata. Samun cikin maryamah yasa zainab ta qarasa figewa kamar kamun yunwa sbd rashin Hutu. Zainab bata ga amfanin Inna Karima ba a gidan don yanzu hutawa kawai takeyi girkinma an sakar Mata na Rana ne kawai ba ita keyiba sbd kafin tadawo makaranta tayi lokaci ya shige shi dinma Tana gamawa take komawar boys quarters ta shigewarta ita kuwa Sam hidimar Maryamah baya ƙarewa, bata da wani cikakken hutu sai idan dare yayi. ******* Alh Asad a lokacinda ya fahimci karatun Zainab din Yana rawa sbd tsallaken kwanakin zuwa saiya Dan tsaya Mata a wannan fannin ya saka dokar zuwanta makaranta duk kuwa aikin datakeyi ya soke Mata na lokutan zuwa makaranta dole Inna Karima tadawo yin wasu daga cikin aikin da ake biyan Dan tayi. Daga wannan lokacin tasamu Tana zuwa makaranta ba dauke Rana saida ayyukanta Kam Babu Wanda ya ragu suna nan yanda suke saidai kawai ace Allah ya kyauta. Alh Asad mijin Yar uwar tata ne kawai zatace yake kulawa da ita amatsayin Yar Adam Kuma jinin matarsa sbd duk wata kulawa da abubuwan buqata shine ya tsaya Mata kaman babban Yaya kokuma tace kamarma mahaifi sbd ya Isa haihuwarta. Yanzu rayuwarta takeyi a natse cikin tawakkali da rungumar wannan rayuwar sbd ta Gama yarda da hakan shine tata rayuwar. Sam Bata damuwa ko Jin takaicin yin Aiki ko daya yanzu haka zalika ma jikin nata ya saba da wahalar batajin komai yanzu saima sake nutsuwa datayi akan komai. Sai da cikin maryamah ya shiga watanni shida sannan Maryamah din ta sama sauƙin laulayin da ta ke yi Dan haka yanzu wasu lokutan hidmar maryamah din da sauki Cikin Maryamah Yana cika watanni bakwai haihuwar gaggawa tazo Mata qarshe aka haife cikin Babu rai Babban tashin hankali suka shiga daga alha Asad din har maryamah da Yan uwansama musamman mahaifiyarsa Amma haka suka fawwala ubangiji suka dauki qaddara. Bayan wata biyu takuma samun wani cikin ko wata biyu bai rufaba shima ya bare, A qataice saida ta dauki ciki so hudu duk ana rasawa kafin takuma samun Wanda ko wata biyu be rufa da samuwaba mijinta ya tattarata suka tafi India acan tayi renon cikin qarqashin kulawar wani likita har saida cikin yakai wata bakwai suka dawo sbd dukansu sunfi shaawar haihuwa acin Yan uwansu. Bayan tafiyarsu maryamah zainab ta kammala karatunta na secondary Kuma tafiyar tasu wani nauyi ne me girma ya hau kanta Dan kuwa duk hidimar kula da gidan da duk Wanda yake gidan kanta dawo Dan kuwa Jin tayi kaman anbar Mata wata gagarumar Amana gashi Sam a duniya Bata kaunar abinda zaisa tayiwa 'yar uwar tata laifi ko abinda zai Bata ranta sbd kaucewa damuwar abinda zaije ya dawo. ****** Lokacin da cikin Maryamah ya shiga watanni tara a lokacin ne Zainab haka kawai itama taji Ta kaunaci haihuwar anty Maryamah din da wuri musamman ganin yanda kusan kowa ya qwallafa rai a haihuwar da abinda zaa Haifa din. Cikin na shiga wata Tara da sati biyu Cikin dare naƙuda ya kama Maryamah Alh Asad ya wuce da ita zuwa asibiti bayan ta sha matuƙar wahala daf da asuba ta haifo yaronta me Kama da ita sosai kyakkyawa dashi Kuma lafiyayye babba dashi. Ko kaɗan Zainab ba su san bikin da ake ba sai da safe da Maryamah ta kira wayarta ta shaida mata haihuwar tare da bata umurnin girka abincin breakfast da duk wani abinda ta ke buƙata ta sanar da ita cewa Alh Asad zai dawo su taho tare da ita zuwa asibitin sbd ba za a basu sallama sai zuwa can rana an sake tabbatar da lafiyarta da na Babynta. Zainab sauke wayar daga kunninta tayi tana jin wani boyayyan farin cikin da tsawon wayonta batasan ta taba yinsaba, can ƙasan zuciyartata jin wani irin ɗokin son ganin yaron Maryamah tayi haka kawai duk da tasan ita dashi saidai hange Amma Zataso abata shi Koda so daya ne ta Dan dauka Dan tasan ba lallai tasamu nata rabonba kila Dan bataga alamar zata samu tata rayuwarba idan ba Allah ya riga ya nufa ba. Aikin da Anty Maryamah din ta bada umarnin ayi tafara a tsanake kaman yanda tasan Anty Maryamah din na buqatar komai. Tana gamawa ta harhada ta shirya komai tsaf taje tayi wanka ta shirya da sauri sbd kada ta saka megidan jira Ta fito hanyar Palo dauke da kayan ta tsaya Tana jiransa har saida ya Gama komai ya fito daukeda wasu kayan na na babies cikin qatuwar paper bag. Da sauri ta karba cikin girmamawa kanta a qasa aka saka mota tashiga gaban motar tareda driver a rakube kaman Yar Aiki shikuma maigidan Yana baya yanata amsa wayoyin Taya murna daga yan uwa da abokan arziki. Isarsu asibitinma itace tayi ta kwasar kayan Tana kaiwa Tana dawowa ta dauki wasu ganin wahalar tai Mata yawa yasa Alh Asad din Karban Mata wasu kayan suka shigo ciki gabaki dayansu. Yan uwan Alh Asad dinne cikeda dakin da Maryamah din take anata murna da farin cikin samun babyn Bama kamar 'yan dakinsu Alh Asad din dasuka fi kowa murna sai yawo suke da babyn a tsakanin junansu. Daga nesa Zainab ta saukar da kyawawan idanuwanta akan babyn dake hannun mahaifinsa nade cikin farin tattausan bargon babys Take taji ya burgeta har cikin ranta Kuma sai taji Tana kaunarsa duk da tasan ita da 'dan gatan sai gani sa hange Dan haka ta zare ta fice dakin Takoma waje ta zauna Tana kallon mutane masu wuce Marasa lafiya da masu lafiyar. Sai guraren Sha biyu familyn Alh Asad suka fito suka tafi Dakin yakoma daga Maryamah sai jaririnta sbd Alh Asad yabi Yan uwan nasa yayi masu rakiya zuwa motacinsu. Tasowa tayi a natse zta dawo dakin tareda tura kofar dakin tashigo ahankali Tana kallon yanda Maryamah take rungume da babynta cikin so da kauna. Qarasowa tayi gefenta cikin ladabi da girmamawa da kulawa sosai tace" Anty sannu, Allah yabaki lafiya ya raya babyn. Amin" Maryamah ta amsa tana kallon yaron Tana Jin sabon sonsa na ratsata. Daga ita har Zainab gabaki daya idonsu da hankalinsu nakan fuskar babyn suna Jin kaunarsa a tare Tana shigarsu. Shigowar Alh Asad yasa Zainab matsawa daga baya ta koma gurin kofa ta tsaya Ya waiwayo ya kalleta cikin kulawa fuska a sake yace" Zainab Kingani kin samu 'da ko? Dan sunkuyar dakai tayi Tana Dan sakin murmushin karfin Hali Tana gyada Kai tace" Nagani Allah ya rayashi. Amin Amin Zainab, Kin karbesa kema kin taba kuwa? Kallon Anty Maryamah tayi kafin ta Dan girgixa Kai ahankali. Karbo jaririn yayi ya miqa Mata Yana cewa" Gashi kema ki saka Masa albarka Tunda 'dan ki ne kema. Karban babyn tayi hannuwanta na Dan rawa ta matso dashi jikinta ahankali ta Kama da kyau Tana kallon fuskarsa cikin wata irin kauna da kulawa.... Kaunarsa ta sanyata murmushinda tun rasuwar mahaifinta batai irinsaba na tsakani da Allah daya fito daga tsakiyar zuciyarta. Yanda take kallonsa kaunarsa na bayyanuwa a fili fuskarta yasa Maryamah zuba Mata ido a karon farko rayuwarta Tana qare Mata kallon tsaf. Komai na Zainab din kusan na mahaifinsu ne, Dashi take kama sosai sabanin ita da mahaifiyarta ta debo sak sai dai hancin mahaifinsu da ido data biyo itama. Tsakanin itada Zainab din baasan Wanda yafi sahirtaccen kyauba, Duk kyanta ganin takeyi kaman Zainab zata iya finta idan tasamu rayuwar nutsuwa da Hutu gata yarinya yanzu take cikin budurcinta da 'yan matanci. Mamakinta na biyu yanda Zainab ta bayyana Tana kaunar abinda ita din ta Haifa Wanda Bata taba tunanin hakan ba. Dauke idonta tayi daga kan Zainab din ganin zata dago ta kalleta gudun kada taga Tana kallonta, Amma Kuma yanayin yanda Zainab din ta rungumesa da kyau Tana Masa kallon kauna daukeda murmurshi a fuskarta yasa taji kaman mahaifinsu ne yake bayyanarda kaunarsa ga jinjirinta sbd Zainab ta zama kaman ita kadaice jinin mahaifinta Tunda basuda danginsa dama zai iya tunowa dasu. Babyn na hannun Zainab Alh Asad ya karbesa yayi Masa huduba tareda kiransa da suna *_MUHAMMAD AQEEL_* Sunan babyn Zainab ta maimaita a cikin ranta cikeda kaunar yaron tasake cewa Allah ya rayasa"ahankali. Sai guraren 12 na Rana aka sallamesu suka dungumo suka dawo gida. Koda suka iso gidan Zainab hidima ta sake ninkuwa Dan kuwa gidan rikicewa yayi da baqi kala kala Yan zuwa barka, Tun batajin komai har jikinta yafara gaya Mata sbd abinci wani kan wani haka takeyi ga shara kusan so hudu takeyi a wuni sbd yawan jamaar daketa yawon zuwa barka Kuma kusan dukansu dangin Alh Asad ne da jamaarsa sbd mutum ne me jamaa sosai. Washe gari qanwar umma ta iso wadda itace zataiwa Zainab din zaman jego. Zuwanta yasa wasu ayyukan suka Dan ragewa Zainab Dan itace me girkin abincin Maryamah Dana Maigidan Itakuma Tana na baqi da masu Aikin gidan da share share. Suna saura kwana biyu umma tazo tareda wata matar qaninta. Zuwan umma ko Maryamah kila batai farin cikin da Zainab tayiba saidai a iya zuciyarta ne Tunda batada kusancin dazata bayyanar Amma dai ita kanta umman taga murnar zuwanta a tattareda Zainab din Itama Kuma ta yaba da yanda taga Zainab din na hidima sosai da kulawa da gidan Maryamah. Haka dai ta ringa hidima Bata zaune Bata tsaye har saida akai suna aka watse kowa ya Kama gabansa. Bayan suna Inna Karima ma tafiyarta tayi sbd ganin yanzu ragamar komai ta Aiki da kula da gidan yakoma hannun Zainab wadda take ganin ta sameta Amma tafita samun matsayi agun Maigidan Dan kuwa ko dunkunan biki Alh Asad zannuwa masu kudi ya siyawa Zainab din duk da Bata wani sakaba sbd aiki da hidimar Kai kawo har aka Gama biki aka watse Bata samu kantaba Daga qarshema da umma zata koma lace din babba me tsadar da atampar daya ta Bata ita Kuma ta dauki atampar daya Dama kala uku ne. ##MAMUH# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_IDON NAIRA_* _Mamuhgee_ _Arewabooks@Mamuhgee_ _ZAFAFA BIYAR 2023_ 5 LAST FREE PAGE *_MAAB LUXURY HOME_* _ASSALAMU ALAIKUM JAMA’AR KWARAI.. JAMA’AR AMANA… JAMA’AR ZAFAFA… MASOYA KUMA MABIYA MASU ALHERIN SAYAN ZAFAFA A KODA YAUSHE BA GAJIYAWA…GODIA MAI TARIN DIMBIN ALBARKA DA FATAN ALKHAIRI AGARE KU.._ _KUNSAN DUK INDA ABUBUWAN ARZUKA SUKE MUNA SHIGA MU KURDA MU NEMO MUKU SU DOMIN JIN DADIN KU..🥰💕SABODA KU DIN NA GABAN GOSHINAN MU NE._ _TAMKAR KO DA YAUSHE.. YAU MA MUNZO MUKU DA WATA TSARABAR.. TSARABAR DUNIYAR KAYAN KITCHEN, DECORATIONS DA SAURAN SU… KU MARMATSO KU JI…_ *_MAAB LUXURY HOME_* *_MAAB LUXURY HOME_* *_MAAB LUXURY HOME_* _KUN GANI KO? TO INA AMAREN? INA UWAYEN GIDAH INA YAMMATAN DA KE SHIRYE SHIRYEN SHIGA DAGA CIKI? INDA ZAKU JE KU KANKARO MUTUNCI KU DANDALO ARZIKI NA KECE RAINI.. INDA ZAKU WUCE RENI DA GANIN KASKANCI..INA MAZAN DA KE BURIN FARANTAWA MATAN SU DA ‘YAYAN SU DA KANNEN SU? _ _MAAB LUXURY HOME: RIGIJI GABJIN KENAN! WOHOHO WANI KAYA SAI AMALE KAN DAUKA.. MAAB LUXURY HOME : ALJANNAR KAYAN KITCHEN KENAN, INDE AKACE KAT TOH KARSHEN MAGANA TA KARE KENAN.. MAAB LUXURY HOME ; A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY KITCHEN UTENSILS, HOME DECORATIONS AND MUCH MORE_ _ADIRESHIN MU: MUNA KAN TITIN AHMADU BELLO WAY, KANO STATE. ZAKUGA TAMBARIN DA MAAB LUXURY HOME.._ _DAN SAUKAKA MAKU FITA ZUWA SHAGON MU. ZAKU IYA ORDER AKAWO MUKU DUKKANIN INDA KUKE A FADIN NIJERIYA DA KETARE. _ _INSTAGRAM: @maabluxuryhome._ _FACEBOOK: @maabluxuryhome._ _KO KU NEME MU TA LAMBAR TARHON MU: 08034631010_ _KYAU! INGANCI! RAHUSA! ADADE ANA AMFANI DA SHI SAI KAYAN: MAAB LUXURY HOME_ _100% TESTED AND TRUSTED😍☑️_ ______ *********"" Ahankali sukaci gaba da renon babyn itada Anty Maryamah din Dan kuwa saidai ace su biyu ke renon. Wata uku Da haihuwar Maryamah tafara fita Aiki a babban guri Mai kyau da matsayi a kamfanin mijinta Dan haka kusan renon Aqeel da dawainiyarsa yadawo hannun Zainab Dan tsakanin Maryamah da jaririn nata sai dai ta bashi Nono da Yan sauran kauna da kulawar da baa rasaba Amma ko Aiki Bata zuwa dashi sbd Bata wani dadewa take dawowa sbd shayarwan datakeyi. Zainab ce ta zama uwar renonsa da Dole da qarfi da yaji ta koya komai na kulawa da babys da hidimarsu, Tun Tana tsoro da fargaba tareda taka tsan tsan akan kada tayiwa 'dansu ba daidaiba harta fara sakewa tana iya Masa wasu abubuwan, Wanka ne kawai Bata iya Masa sbd shima Tana tsoron abinda zai iya faruwa Tunda har lokacin yarone sosai Amma Bayan wanka itace goyansa, Basa Madara, Sauya Pampers da sakasa bacci. Ayyukanta kokuma ace nauyin dayake kanta saiya Ninku sbd lalurar renon yaro wani sabon aikine Mai wuya da taka tsantsan Amma haka take daurewa tayi dukkanin aikinta Yana bayanta Yana bacci wani lokacin Kuma Yana daki ta kwantar. Sam batajin damuwa ko gajiyar kulaw da renon Aqeel sbd tsananin kaunar datake Masa har cikin ranta, Jinsa takeyi kaman itace ta haifesa Kuma wahala ko Wace irice zata iya Masa Dan haka Sam batajin komai akan dawainiyarsa. Da farko ganin yanda Zainab take shaquwa da kaunar Aqeel yasa Maryamah daukar me Reno Tana zuwa dashi gurin Aiki ta rabasa da Zainab ganin yafara wayo Yana gane Zainab din fiyeda kowa gashi shi Dadynsa ko ajikinsa Dan haka ta rabasu dan kada yayi mugun sabo da Zainab fiyeda ita. Tashin farko Aqeel din kullum rigima yake musu harsu je Aiki su wuni su dawo baya zama Bayan rigima Babu abinda yakeyi ko cereals dinsa da nono daqyar yake karba saidai idan yayi barci ne kawai suke samun sukuni Amma ahakan ta dage taqi maidawa Zainab renonsa duk da ta fahimci rashin Zainab ne ke sakasa wannan rigimar ta tashin hankali. Ita kanta zainab kusan har qaramin zazzabi tayi da aka rabata da renon nasa Dan kuwa ta shaqu dashi fiyeda komai da kowa data sani rayuwarta Bayan mahaifinta Aqeel shine Dan Adam na biyu datake tsananin ji har cikin ranta. Mai renonsa Rabi'a tsabar rigimarsa yasa idan Maryamah Bata kusa ubansa takeci tayita yi Masa tsawa harda marin kumatunsa ko bakinsa duk tanayi tareda zare Masa idanuwa Tana zaginsa duk tabi ta firgitasa Sam ko ganinta yayi sai kuka. Taurin zuciya Maryamah tayi taqi maidawa Zainab renon nasa duk kuwa da yawan kukan tashin hankalin dayake Mata a gida da office qarshe haka ya shide sai gasu a gadon asibiti. Hankalin Dadynsa ya tashi sosai sbd baisan abinda yake faruwaba kwata kwata akan hakan Tunda bawani zama yakeyiba koyaushe Aiki Idan Kuma Yana gida suna harabar gida gurin karatun addini Dan shi din maabocin karatun addini ne Yana kaunar zurfafa iliminsa akan addininsa. Alh Asad dinne dabai San meyake faruwaba Amma dai yasan akwai shaquwa sosai tsakanin Zainab da Aqeel din Dan kuwa harshi wasu lokutan idan Yana hannun Zainab qyuya yake Masa baya yarda da kowa indai Yana hannun Zainab. Baisan Maryamah ta rabasu ba da haka yasa driver yakawo Zainab asibiti sai gashi itama Zainab din Tana Jin kaman zatai kuka lokacinda ta ga Aqeel din kwance a gadon na asibiti Yana bacci da Alama har yunwa akwai ataredashi. Tana zaune gefensa ya farka Yana bude ido da ita yafaracin Karo sai kawai ya fashe da kuka Yana Kiran sunanta cikin rashin iya fadan sunan sosai Dan bai wani dadeba da fara koyan magana. Dole uwar naqi tasaka Maryamah barwa Zainab din jinyarsa qarshema daga wannan jinyar sai kawai aka yayesa daga nono Daman yayi shekara daya harda watanni goma. Tun kuma daga ranar bata ƙara ƙorafi akan kulawar da Zainab ke bai wa AQEEL basai ma tafi jin nutsuwar zuciya akan gwarama Zainab ɗin ta dinga rainonsa don ta fahimci ta fi Rabi'a iya bashi kulawa cikin nutsuwa hakama Rabi'a komai nasa aka Ba cinyewa takeyi tace shine yaci Bayan tasan qarya take Masa Dan rigimarsama Bata Bari Yana cin komai. Zainab kuwa daman ita hakan takeso renon nasa yadawo hannunta Dan haka taci gaba da kulawa dashi da gidan harma da masu gidan Dan yanzu Anty Maryamah din Bata zama sosai itama kullum Tana office sai yamma take dawowa idan ta fita tun safe, Rayuwar gidan da kula da gidan duk ya dawo ya rataya akanta yanzu har cefane itace mai zuwa tayo sai a hadata da driver abasu kudin cefanan zuje har wani qaramin kauyen dakeda manyan lambuna acan suke ciko Bayan motar dasuke zuwa cefanan., Itace tsaftar gidan, Itace girkin gidan, Itace Reno dakuma wankinta Dana Aqeel harma da wasu daga cikin kayan Anty Maryamah din. Masu Aiki kuwa saidai can can a dauki daya idan aka kwana biyu sukaga bazasu iyaba su tafiyarsu ko suyi sata su gudu Dan babu Wanda zai iya aikin gidan me shegiyar wahala idan ba itaba Dan haka Tama Dena tsayawa adduar aringa samo masu aikin sbd ganin zuwan nasu baida amfani Dan haka saita share ta maida hankali gurin bautar data saba. Yanda take tsananin so da kaunar Aqeel ahaka yake tsananin kaunarta Dan kuwa Sam yanda yake jinta Tunda baigama wayoba yasan son mahaifiya dabam yake shi Kai tsaye yafi jin Zainab din cikin ransa. Sbd gurinta dayake barci yasa Dole aka siyawa Zainab din lafiyayyan gado aka sanya Mata a dakinta dan kada sanyi ya kamasa da kwanciyar qasa datakeyi ko kwanciyar katifa. Albarkacinsa ta samu taci suke kwanciya abinsu akan lafiyayyan gado da beddings masu taushi da tsada., Ahankali ahankali sai gashi dakin nata an sauya komai an saka Mata AC harma dasu bedside fridge qarami da center carpet masu taushi da tsada duk akan sbd Aqeel dayake wuni gurinta tasamu albarkacinsa tanaci. Kasancewar kusan daga Kansa Bata Kuma samun cikiba yasa kowa dangin dasu iyayen Aqeel din sonsa yake Komai na wasa siya Masa ake shiyasa dakinta Dama daki na musamman din da aka cika da jeran tsadaddun furnitures da kayan yara koina kayan wasansa ne da abubuwan koyan karatunsa sbd yafara iya magana sai aketa siya Masa abubuwan koyan karatu Dan bakin nasa yafara qwarewa akan karatu maimakon surutun banza duk da shi din Sam ba yaro bane Mai surutu da rawar Kai Sam ko surutun ma bayayi idan kaji surutunsa to Yana tareda Zainab dinne a daki Tana Masa wasa haka. Rayuwarta da Aqeel yashigo yasa takejin sassaucin kadaicin rayuwa da damuwar batada kowa da zata Kira nata, Yaron qaunarta yakeyi sosai kaman itace ta haifesa, Shaquwarsu tasa Sam baya neman mahaifiyarsa sbd kusan itama Bata zama ta zama maaikaciya sosai Dan haka gabaki daya komai na dawainiyarsa da rayuwarsa Takoma kacokan akan Zainab. Alokacinda maganarsa ta fita ras Yana iya fadan komai daidai sunan Mami shine abinda yafi qwarewa a ambata Kuma shine Karan Kansa yake Kiran Zainab da hakan sbd Dadynsa da lokuta da Dama yake kiranta da Mamin Aqeel cikin 'yar raha haka sai Kuma idan yacewa Aqeel din "jeka gurn mamynka" Hakan yasa Aqeel din yakama sunan tun bai Gama tantance waye mahaifiyarsa a tsakanin Zainab din da Asalin mahaifiyarsaba sbd duk wata shaquwarsa da Zainab da tsananin kulawa da kaunar datake Masa ya wuce Wanda uwarsa ke Masa Dan haka Zainab ta shiga zuciyarsa sosai ta zauna. A bangaren Zainab dinma Yana sake girma dawainiyarsa Tana sake Mata yawa sbd hatta nonuwanta dasuke tsaye qyam a girke duk sun fara Dan ranqwafawa sbd goyonsa Gashi yayi nauyi da girma yanzu Amma haka yake hayewa bayanta sai anan yake bacci, Haka take goyasa ta ringa ayyukanta dashi Kafin tagama duk ta Gama fita hayyacinta Amma haka take daurewa., Haka Kuma Aqeel din yarone Mai matuqar qyanqyamin zabar abinda yake ci Dan kuwa ba komai yake ciba Wani abin yanaci zai fara ciwon ciki da amai Dan haka ko anan bangaren saida Tasha wuya kafin ta fahimci da kyau abubuwan da cikinsa bayaso Dan haka kusan koyaushe abincin datasan yafi basa lafiya take Masa dabam Dana gidan. Haka zalika Sam jikinsa bayaso sanyi sosai shiyasa kamar mace kullum qafafuwansa cikin safa masu taushi suke haka dai ya zamar Mata kaman wani qwai Koda yaushe komai nasa lallabasa akeyi. Wani sabon Al'amari daya sauya a rayuwarta sanadin renon Aqeel zatace ko riqonsa shine komai na rayuwarta ya sauya yanzu Dan kuwa Alh Asad sosai yake kokarin daidaita matsayinta data Aqeel a gidan sbd ya lura irin kaunar da Aqeel kewa Zainab din matuqar Basu inganta rayuwarta ba ya girma zai iya qullatarsu akan hakan sbd lokuta da Dama ko Aiki takeyi wani time din yakan Bata fuska akan bayaso tanayi din, Gashi qarfi da yaji baya iya zama taredasu a bangarensu suyi Wasa da dariya irin ta iyaye da 'da Har gwara shi akwai shaquwa da kauna tsakaninsa da Dan nasa Amma Maryamah Sam Babu irin wannan shaquwar kaman yanda yake da Zainab. Tunda Alh Asad ya dauki damarar inganta rayuwarta abin yaso kawo matsala tsakaninsa da Maryamah Amma bai Wani samuba sbd idan sun inganta rayuwar Zainab to rayuwar Dan su suka inganta Dan kamar itace malamar tarbiyarsa. Malam Sanda shine makusancin malaminsa dayake koyar dashi karatun addini sosai duk da bawasu shekaru ne dashiba Dan bazai wuce shekarunsaba Amma suna tsananin girmamasa kasancewar yanada ilimin addini sosai kusan duk masu kudin anguwar manyan mutane dake shaawar karatun addini Bayan magriba zuwa ishai shine yake zaunawa dasu anan harabar gidan alh Asad suna karantar manyan litattafan addini. Aqeel yayi girma da wayan dazai fara zuwa makaranta Dan haka dana addini suka fara sai Tunda yaqara wayo dashi Dadynsa yake fitowa karatun Daren kafin daga baya Malam Sanda din da Kansa yake koyarda Zainab da Aqeel din. ##MAMUH# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_IDON NAIRA_* _Arewabooks@Mamuhgee_ _ZAFAFA BIYAR 2023_ 6 _ASSALAMU ALAIKUM JAMA’AR KWARAI.. JAMA’AR AMANA… JAMA’AR ZAFAFA… MASOYA KUMA MABIYA MASU ALHERIN SAYAN ZAFAFA A KODA YAUSHE BA GAJIYAWA…GODIA MAI TARIN DIMBIN ALBARKA DA FATAN ALKHAIRI AGARE KU.._ _KUNSAN DUK INDA ABUBUWAN ARZUKA SUKE MUNA SHIGA MU KURDA MU NEMO MUKU SU DOMIN JIN DADIN KU..🥰💕SABODA KU DIN NA GABAN GOSHINAN MU NE._ _TAMKAR KO DA YAUSHE.. YAU MA MUNZO MUKU DA WATA TSARABAR.. TSARABAR DUNIYAR KAYAN KITCHEN, DECORATIONS DA SAURAN SU… KU MARMATSO KU JI…_ *_MAAB LUXURY HOME_* *_MAAB LUXURY HOME_* *_MAAB LUXURY HOME_* _KUN GANI KO? TO INA AMAREN? INA UWAYEN GIDAH INA YAMMATAN DA KE SHIRYE SHIRYEN SHIGA DAGA CIKI? INDA ZAKU JE KU KANKARO MUTUNCI KU DANDALO ARZIKI NA KECE RAINI.. INDA ZAKU WUCE RENI DA GANIN KASKANCI..INA MAZAN DA KE BURIN FARANTAWA MATAN SU DA ‘YAYAN SU DA KANNEN SU? _ _MAAB LUXURY HOME: RIGIJI GABJIN KENAN! WOHOHO WANI KAYA SAI AMALE KAN DAUKA.. MAAB LUXURY HOME : ALJANNAR KAYAN KITCHEN KENAN, INDE AKACE KAT TOH KARSHEN MAGANA TA KARE KENAN.. MAAB LUXURY HOME ; A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY KITCHEN UTENSILS, HOME DECORATIONS AND MUCH MORE_ _ADIRESHIN MU: MUNA KAN TITIN AHMADU BELLO WAY, KANO STATE. ZAKUGA TAMBARIN DA MAAB LUXURY HOME.._ _DAN SAUKAKA MAKU FITA ZUWA SHAGON MU. ZAKU IYA ORDER AKAWO MUKU DUKKANIN INDA KUKE A FADIN NIJERIYA DA KETARE. _ _INSTAGRAM: @maabluxuryhome._ _FACEBOOK: @maabluxuryhome._ _KO KU NEME MU TA LAMBAR TARHON MU: 08034631010_ _KYAU! INGANCI! RAHUSA! ADADE ANA AMFANI DA SHI SAI KAYAN: MAAB LUXURY HOME_ _100% TESTED AND TRUSTED😍☑️_ ______ ********* Kokarin janta ajikinsu Alh Asad yafara sbd tasake dasu kaman Yan uwanta Kuma kamar iyayenta musamman Haj maryamah din wadda ita kadaice tata hakama matuqar Basu fara sabuwa da junaba har kauna tashigo ciki tabbas duk ranarda Zainab din tayi aure zumunci da alaqar yankewa zaiyi kwata kwata har gwara yanzu da akwai Aqeel a tsakiya Wanda ya tabbatarda ko sunyi rabuwar aqalar bazata taba rabuwa Dan kuwa Shi agurinsa su biyun iyayensa Babu abinda zaisa ya zaba daya yabar daya idan ya girma. Duk yanda Alh Asad din yaso ganin sun fara rabar Hadi da Yar sabo da juna hakan bai samuba saima shi data Dan fara sabuwa dashi Tana qara ganin tsananin girmansa Tunda shike janta ajiki da kulawa da kokarin kyautatawa. Maryamah na lure Amma tayi kaman Bata San meyake faruwaba sbd tasan abinda Alh Asad din yeke tunani bamai yiyuwa bane lokaci daya Idanma zai yiyu din kenan Dan kuwa sun riga sunyiwa juna wata nisa da tazara Mai girma da bazasu taba sabawa ko shakuwa da kaunar junaba lokaci Dan haka ta tattara ta sake maida hankali kan aikinta tareda kokarin mantar da shi zancen kwata kwata ta hayar kulawa da tarairayarsa,...ta manta da tarairayar 'dan data Haifa Wanda takasa tsayawa ta tarairaya. Babban mummanan lamarin daya samesu shine rasuwar Alh Asad kwatsam ba tsammani. Tafiyar kwanaki biyar ce ta kamasa zuwa daya daga cikin manyan kamfunins na shinkafa dake Lagos, Ranar dazai tafi har Rana Yana tareda Dansa Aqeel a palonsa Yana jansa da fira cikin tsananin kauna da kulawa har saida Zainab takawo Masa abincin Rana ta jera a kan dining yaci tareda Aqeel din kafin ya kirata tazo ta tafi da Aqeel din shikuma ya wuce tareda Maryamah data dawo Dan kaisa airport din da kanta. Bayan tafiyarsa Hakanan daga ita har Aqeel suka koma sanyi sanyi dasu karshe dai shi Aqeel din harsaida ya kwanta zazzabi Mai karfi na kwana biyu kafin yasamu sauki a ranarda Alh Asad din yacika kwanaki biyar cif da tafiya ya dawo Amma saiya sauka Maiduguri sukai wani daurin aure daga can motacin Sauran Aminansa dasuke tareda securities ya biyo zuwa dawowa gida a hanya suka samu mummanan accident din daya dauki rayuwarsa. Zainab da ke riƙe da AQEEL sun iso cikin falon ne daidai da lokacin da Maryamah ta zube a ƙasa da waya a hannunta batareda tagama sauraron bayaninda Alh Yusuf qanin Mahaifiyaru Alh Asad yake Mata ba Dan kuwa zancensa na farko tuni ya nauke numfashinta daga fitowa ta zube qasa a some. Da wani irin gudu Zainab ta isa gareta tana jijjigata da hannu ɗaya, ɗaya hannun Kuma ta kasa sakin Aqeel dayake kallon mahaifiyarsa jikinsa a matuqar mace Dan kuwa har lokacin lafiyar Bata Gama dawo masaba. Zainab ganin lamarin ya girmama yasata tashi da gudu ta dauko ruwa a fridge tadawo Tana tsoro da shakkar zubawa Antyn tata Amma Kuma batada zabi sbd Maryamah din kamar bama wani sauran Rai a jikinta Dan haka jiki na rawa ta zuba Mata ruwan. Wani tunani ne ya haska cikin kan Zainab na cewa ko Umma ne aka bugo waya ta rasu? Mummanan faɗuwa kirjinta yayi take ta sake shiga firgicin dayafi na farko sbd idan umma ta rasu ita shikenan batada Wanda zai tsaya Mata a rayuwa Koda kuwa Babu so Babu kulawa kamar umma. Ba shiri ta sakewa Maryamah ragowar ruwan da ke hannunta Tana kallonta hannuwanta na rawa batama San tafara tambayar Maryamah din waye ya rasu ba. Babban masifar data sake rikita Zainab shine rashin farfadowar maryamah Dan haka suka kwasheta hankali tashe sai asibiti. A asibitinma saida suka dauki lokaci kafin ta farfado cikin tsananin kuka da tashiin hankali Mai ban tausayi, Zainab sai alokacin tasan waye ya rasu take itama jikinta ya sake daukan rawa da firgici sbd Bata kawo mutuwar a kansaba.... Innalillahi Wainnah IlayhirRaju'un..." Shine abinda tahau maimaitawa tanajin tashin hankalinta na qaruwa da tausayin Aqeel daya zama maraya kamar ita duk da shi yanada sauran gatansa sosai. Washe gari har aka gama haɗa gawar MUHAMMAD ASADULLAH bisa jagorancin ƴan uwansa da suka samu isowa tare da abokan arziƙinsa Maryamah na can gadon asibiti ita da umma data taso tun jiya ta iso gabanin asubar yau Zainab Kuma Dole Takoma gida sbd gidan a hannunta yake matuqar masu gidan basa Nan gakuma Aqeel da zazzabinsa ya dawo Wanda kowa ya tabbatarda na rashin mahaifinsa ne da yayi. An Gama komai maryamah da ake jira suka dawo daga asibiti ko tafiya da kanta Bata iyayi riqe ake da ita sbd mummanan jiri dake dibarta ga wata irin firgicewa datai a kwana dayan Dan kuwa bakinta Kansa ya bushe ko yawu daqyar take iya nemowa a bakinta ta hadiye. Dawowarta kuka ya dawo sabo acikin gidan dake cike sosai da mutane Yan uwan Asadullah din na nesa da kusa duk sun halarto cikin baqin ciki da alhinin wannan mummanan rashin daya samesu. An yi masa sallah an kuma kaisa gidansa na gaskiya ya samu ɗinbin mutane da kyakkyawar sheda daga gurin mutane musamman malaman addini sunata yabonsa sbd mutum ne Mai tsananin son Addininsa. Maryamah kuwa dai tana cikin matsanancin hali na ɗimuwa da firgicin babban rashin nagartaccen miji kuma uban ɗanta ƙwaya ɗaya jal Addu'a kawai ake mata tana sha ana tofa mata sbd lamarin ya tabata sosai Dan kuwa daga baya har asibiti ake tunanin fara kaita idan ba harda kanta rasuwar ta taba ba. Zainab kuwa wani babban al'amarine ya risketa na zaman karban gaisuwar Dan kuwa kusan a tsaitsaye tagama figewa tas Takoma kamar Yar qaramar fatalwa sbd wahala da nata tashin hankalin na rasuwar Wanda shine takewa kallon gatanta a gaba Amma shima ta rasashi Dan haka kukanma kasawa tayi sbd nauyi da dacin da zuciyarta take dabaibaye dashi koina, Abincin datake dafawa na zaman yafi qarfin duk wani kokari da iya wahalarta Dan kuwa duk masu taimakawa gurin aikin ba wani aikin arziki sukeyiba kusan duk itace qarfin aikin aikuwa take cikin kwanaki qalilan ta fice hayyacinta Ga kula da Aqeel Wanda shima jikin yakeji Kuma yaqi aminta da kowa ya kula dashi sai ita Dan haka duk tabi ta qarasa haukacewa gwanin tausayi. Haka aka gama kwanakin zaman karban gaisuwar har rasuwar tayi sati biyar kusan koyaushe basa rasa Yan zuwa gaisuwar. Kwanakin da suka biyo bayan rasuwar Alh Asad sun kasance kwanaki mafiya ƙunci da soya zuciya a wajen Maryamah da ma duk wani me ƙaunarta don ta yi kwanakin ne cikin tsananin ruɗani da ficewar hayyaci sabida bada wasa ba soyayyar mijinta ta gama rarike zuciyarta baki ɗaya gashi Aqeel danta datake kallon Asad acikin Sam yakasa rabarta kokuma kaunarta yanda yake kaunar wadda renonsa kawai takeyi duk sai tasake susucewa Takoma kamar wata bebiya ko yawan magana bataso kullum shiru take batason hayaniya. ********* A hankali kwanaki sukai ta shurawa suna bada watanni cikin aminci da yardar Ubangiji Maryamah ta gama takaba A hankali aka fara tattara duk wasu kadarori da marigayin ya mallaka kama daga kan kamfanoni da gidaje zuwa zunzurutun kuɗaɗe da ya tara aka raba gadonsa Wanda kusan 'dansa Aqeel shine da mafi yawan gadonsa sai mahaifiyar Alh Asad din da matarsa maryamah sai ya kasance kusan komai na tarin dukiyarsa Mai yawa a hannun maryamah yaje Dan kuwa itama sai dataji tsoron dukiyar da 'dan ya gada harma da nata Jason Hakan ya sanya wasu daga cikin ƴan uwansa suka fara jin haushin Maryamah din musammam dasuka nuna zasu karba Aqeel din su rikesa Tunda ita Cameroon zata koma gurin mahaifiyarta... Babban rikici tayi da Yan uwan nasa akan 'danta Aqeel Wanda qarshe ta yanke shawarar Babu inda zata tafi zata zauna ta tarbiyantar da 'dan takuma kula da dukiyarsa. Da wannan aka kashe zancen Wanda kusan har kotu ake Dan kawai suna son karbe yaron. Sun saka Mata ido sosai tareda sharadin idan ta almubanzarar da dukiyarsa da tarbiyarsa zasu karbesa har abada bazasu Bata Shiba. Wannan rigimar itace babban qalubalen daya fara samun rayuwar maryamah Wanda kusan tashin hankalinta sabo yadawo Dan kuwa tasan badan Allah sukeson karban Aqeel dinba su rabata dashi sai Dan kawai su cinye dukiyar da mijinta yayi wahalar Tarawa iyalinsa karshe 'danta yayi wulaqantacciyar rayuwa. Wannan qalubalen shine yafara juya rayuwar maryamah datayi alqawari tareda sadaukar da kanta gurin tsare haqqinta Dana 'danta Dan kuwa bazata Bari 'danta yayi wulaqantacciyar rayuwaba indai har Allah yabarta da ranta da lafiyarta da ikonsa insha Allah zatayi yaqi ta kare haqqinsu. *****Ahankali Maryamah tafara yawon duk garuruwa da inda dukiyarsu take Tana duddubawa da kanta sai personal assistant dinta da aka kawo Mata Dan kuwa dukiya ake magana a manyan gurare... Tun lamarin na zuwar Mata da sauki har kanta yafara neman bugawa sbd Takoma ko sati hudu Bata iyayi a gidanta kullum Tana hanya a mota ko a jirgi musamman Lagos Wanda kusan can cibiyar kasuwancin Alh Asad din yake sbd acan yayi karatu Kuma yayi rayuwa. Duk yanda take tsananin so da kaunar 'danta Aqeel haka tanaji Tana gani ta hakura tabarwa Zainab shi Dan kuwa Shi Kansa Bata ganin kaunarta a idonsa irin yanda yakewa Zainab... Zainab itace tasan ciwonsa,. Itace tasan lafiyarsa, Itace tasan damuwa da quncinsa, Itace tasan wankansa da kashinsa da fitsari tun Yana jaririnsa har zuwa lokacin, Dararraku marasa adadi Zainab ce take kwana zaune Tana fama da kukansa da ciwonsa, Tunda aka haifesa Zainab ta rasa barcinta na dare da lokacinta sai nasa, Batayi aureba bare tasan Yaya daukar cikin yake Amma takai stage dinda zata daki kirji ta sanar cewa daukar cikin da haihuwa ne kawai bataiba Amma Babu abinda kowace uwa zata nuna Mata akan rainon 'da tun Yana zaninsa har girmansa. Tayi bautar mahaifiyar maryamah, Tayi ta maryamah da mijinta Yanzuma gashi tanayin ta 'danta Wanda shi tasa bautar ta yarda ta sadaukar da rayuwarta agurin wahalta Masa har tsufanta sbd tsananin son datakewa Aqeel din jinsa takeyi tamkar 'dan data Haifa jininta. Ba Aqeel kawai maryamah tabarwa Zainab ba hatta gidanta Dan kuwa kusan komai a hannun Zainab yake na kula da komai Amma a fannin wahala sbd kusan wani nauyi ne dayafi qarfinta aka Dora Mata. Bata taba saurayi ko wani Wanda zai ganta yayi shaawar aurenta ko soyayya da ita sbd Bata wani fita tamkar a prison take Idan ta fita ko dai wani aikin wahalar aka aiketa taje tayi. Aqeel karatunsa yafara nisa Dan kuwa yagama primary js 1 zaije, Zainab kuwa tuni tafara wuce tsarin 'yan Mata budurwai sbd shekarunta dasuke gaba da baya ba Amma Babu wani cigaban dayazo Mata koda na barin bautane saima abubuwan dake sake cabewa rayuwarta Dan yanzu maryamah Sam Bata zama tayi dedicating rayuwarta itama gurin aikinta Dan kuwa yanzu tazama babbar mace Haj MARYAMAH ADAM ASADULLAH. Aqeel bai taba Jin kaunar Mamin tasa (Zainab) ta ragu a ransaba duk girman dayakeyi. Kullum shaquwa da kaunarta yake qatawa tareda dibbin tausayinta, Tun baiyi girmaba lokuta da Dama idan yaga yada take figewa Tana fita hayyacinta agurin aikin wahalar gidan kullum alqawarinsa akanta shine" "Mami idan na girma nayi Miki Alqawarin zan daukeki daga Nan na Gina Miki babban gida da mota da komaima da kikeso" Murmushi kawai takeyi Mai ciwo aduk lokacinda ya fada Mata Hakan sbd batasan me kaddararsu ta tanadar musu a gaba ba Amma Zataso hakan ace Aqeel dinta ya girma suna tare,taga aurensa da 'yayansa Dan ba lallai ita tanada nata rabon 'yayanba da zataga nasu auren da yayan. Haj maryamah Bata taba zaunawa ta duba wautar datakewa kanta da rayuwarsu itada 'danta ba, Takasa zaunawa taja yaronta ajiki, Ta kaunacesa, Ta rungumesa tayi fira dashi, Taji Yaya rayuwarsa take.. Shin meyasa ba shaquwa da kauna tsakaninsa da ita tabarwa Zainab komai nasa Wanda hakan yasa Zainab tamaye gurbin uwa agaresa batareda dukkaninsu sun Ankara da hakan ba. Kwata kwata Hankalinta a kwance ya ke akan ɗan ta AQEEL din don zuwa yanzu ta gama yarda cewa duk duniya Babu Wanda zai iya so da kaunarsa da kulawa dashi sai Zainab Wanda su Zainab da 'danta Aqeel din har mantawa sukeyi da Bayan junansu sunada wasu 'yan uwan ko mahaifiyar. ##MAMUH# #FAMILY#SISTERS#LOVE#ROMANCE #AMAL IDON NERA# HAJ ZAINAB IDON NERA. *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 7 _ASSALAMU ALAIKUM JAMA’AR KWARAI.. JAMA’AR AMANA… JAMA’AR ZAFAFA… MASOYA KUMA MABIYA MASU ALHERIN SAYAN ZAFAFA A KODA YAUSHE BA GAJIYAWA…GODIA MAI TARIN DIMBIN ALBARKA DA FATAN ALKHAIRI AGARE KU.._ _KUNSAN DUK INDA ABUBUWAN ARZUKA SUKE MUNA SHIGA MU KURDA MU NEMO MUKU SU DOMIN JIN DADIN KU..🥰💕SABODA KU DIN NA GABAN GOSHINAN MU NE._ _TAMKAR KO DA YAUSHE.. YAU MA MUNZO MUKU DA WATA TSARABAR.. TSARABAR DUNIYAR KAYAN KITCHEN, DECORATIONS DA SAURAN SU… KU MARMATSO KU JI…_ *_MAAB LUXURY HOME_* *_MAAB LUXURY HOME_* *_MAAB LUXURY HOME_* _KUN GANI KO? TO INA AMAREN? INA UWAYEN GIDAH INA YAMMATAN DA KE SHIRYE SHIRYEN SHIGA DAGA CIKI? INDA ZAKU JE KU KANKARO MUTUNCI KU DANDALO ARZIKI NA KECE RAINI.. INDA ZAKU WUCE RENI DA GANIN KASKANCI..INA MAZAN DA KE BURIN FARANTAWA MATAN SU DA ‘YAYAN SU DA KANNEN SU? _ _MAAB LUXURY HOME: RIGIJI GABJIN KENAN! WOHOHO WANI KAYA SAI AMALE KAN DAUKA.. MAAB LUXURY HOME : ALJANNAR KAYAN KITCHEN KENAN, INDE AKACE KAT TOH KARSHEN MAGANA TA KARE KENAN.. MAAB LUXURY HOME ; A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY KITCHEN UTENSILS, HOME DECORATIONS AND MUCH MORE_ _ADIRESHIN MU: MUNA KAN TITIN AHMADU BELLO WAY, KANO STATE. ZAKUGA TAMBARIN DA MAAB LUXURY HOME.._ _DAN SAUKAKA MAKU FITA ZUWA SHAGON MU. ZAKU IYA ORDER AKAWO MUKU DUKKANIN INDA KUKE A FADIN NIJERIYA DA KETARE. _ _INSTAGRAM: @maabluxuryhome._ _FACEBOOK: @maabluxuryhome._ _KO KU NEME MU TA LAMBAR TARHON MU: 08034631010_ _KYAU! INGANCI! RAHUSA! ADADE ANA AMFANI DA SHI SAI KAYAN: MAAB LUXURY HOME_ _100% TESTED AND TRUSTED😍☑️_ ______ ******** Tun Haj maryamah na tafiyenta da basa wuce kwanaki zuwa satittika yanzu wasu lokutan takanyi doguwar tafiya qasashe Wanda suna share wata daya,biyu,uku,har fiye Basu gantaba,. Ana cikin hakan Wani aminin Alh Asad dayake babban Justice dake Abuja ya fito neman auren, Da farko Bata aminta ba Amma ummanta da hajiyar su Alh Asad suka tilastata tareda nasihu tukuna ta amince akai auren Amma shi Yana can Abuja da iyalinsa itama yabata ware Mata nata gidan Amma Bata wani zama sai can can idan taje abujar ta Dan zauna tayi kwana biyu kokuma idan shi yazo Mata Haka dai aure yake kamar Wadda akaiwa Dole a auren Shima Justice Ayub Nasir din bai wani damuba sbd sanin uzurirrikanta da Kuma dama shima baya wani som zama. Ita Kuma Zainab Hakan yasa ta sake dagewa sosai gurin tarbiyantar da Aqeel Wanda yaketa qara girma Yana cigaba da karatunsa Tunda yazama dai itace tamkar uwa Kuma ubansa. Aqeel Kyakykyawar Yaro ne Mai nutsuwa da rashin son shiga cikin mutane sosai bare Wasa cikin yara 'yan uwansa, Kasancewar yanayin yanda rayuwar tasa ta taso yasa yake shiru shiru mara son hayaniya, Baida mahaifin dazai tsaya masa ya zama jagorarsa, Wadda itace ta haifesa Sam batada lokacinsa bare nuna Masa kauna da shakuwa, Wadda yakewa kallon uwa Kuma mahaifiya agaresa Tana cikin wani irin qunci da rashin yancin Kai dazasu sake suyi rayuwarsu, Duk gata da daular da ake kashewa gidan kamar baasan zafin nemansuba bai saka Aqeel din ya taso cikin Jin cewar ba Maminsa ce mahaifiyarsa ba shiyasa maimakon yayi rayuwar Jin dadi saima yake rayuwar kadaici kaman Maminsa suna rayuwarsu da Jin basa buqatar komai Ita Zainab batada wani buri ko kwadayi bare shaawar wata rayuwar, Ko Aqeel dinta aka Barta dashi baa rabasuba batada doguwar damuwa. Dukkanin wahalar da ta sha tun yana ƙarami har kawo yanzu da ya fara zama babba bata taɓa jin daidai da rana ɗaya ta gaza ko ta gaji da hidimarsa ba, Shi AQEEL Yaro ne me tsananin son a kula dashi tareda lallabasa, Hakan wata dabi'arsa ce data lura ta fahimta tun Yana qanqani shiyasa tafi basa mahimmanci da kulawa fiyeda komai a gidan. Duk masu aikin da ake kawowa gidan basa wani zama tafiyarsu sukeyi sbd dagasu sai Zainab Aikin kawai akeyi Babu Mai gidar gashi duk da batanan aikin Babu Wanda aka Dena saima qaruwa Dan kuwa har kullum baa Dena karatu a gidanba saima qaruwa da jamaa sukai kusan duk manya Yan anguwar dake karatun da 'yayansu manya a gidan Malam Sanda ke basu karatun kullum tsakanin magriba zuwa ishai, Hakama dangin Alh Asad maza kusan dukkaninsu anan gidan ake karatun dasu kullum Wanda sbd sakawa rayuwar gidan ido yasa suka maida sallar magriba dinsu zuwa ishai anan suma suna qaruwa da karatun. Duka wannan lamarin dayake faruwa a rayuwar gidan har tsawon wannan lokacin babu Wanda yasan Zainab jinin Haj maryamah dince A matsayin me Aiki suka santa tun kuruciya har kawo yanzu data girma zama mace shiyasa Babu Wanda yake ganin girma ko wani mutuncinta saima mayyar kwadayayya dasuke kallonta Dan uwar wahalar datakesha suna ganin kwadayi kawai zaisa ka zauna irin wannan rayuwar. Shi Kansa Aqeel baisan qanwar mahaifiyarsa bace, A taqaice baisan sun hada jini da itaba saninsa Mai aikin gidance Shikuma uwace agaresa. Qarin abinda yasa wasu masu aikin da Dama dasuke tafiyarsu shine duk wahala da biyayyar Zainab Haj maryama Bata yabawa bare nuna wani Jin dadi sai jikinsu na mutuwa da tsoron Hakan, Wasu Babbar sata suke zubawa su gudu wasu Kuma salin alin suke tafiyarsu Dan Zainab dasuke karkashinta meta zama duk shekarun bare suda abin duniya suka fito nema ba Wai zaman bautar banza ba. Babban abinda yaqara saka Haj maryamah yiwa Zainab tsanani akan rashin barinta fita shine gudun tasamu mijin aure a lokacin tayi aure tabar Aqeel Wanda tasan bazai taba zamaba Zainab ta tafi tabarsa Tasani Sarai bin Zainab din zaiyi Koda zata hauka ne akan bataso tasan saiyabi Zainab Itakuma bazata iya Bari danta yayi rayuwa a qazamtaccen guriba. Sabuwar dabia Mai karfi data shigeta shine tsanar duk wani Abu daya shafi gwagwarmaya da mutanen daba nagartattuba... Ta tsani zuwa ko irin guraren dasuka shafi irin Hakan shiyasa ma gidanta yasake samun tsaro da dokoki Ko masu aikin da ake kawowa batason wadda Alama ta nuna tagama lalacewa da sanin maza, Sam Bata kaunar irinsu Qyanqyaminsu takeyi tareda musu fatar shiriya daga nesa shiyasa duk tsanani idan Tana gida batacin abincin kowa saina Zainab itama sbd tanada tabbacin tsarkinta da tsaftar rayuwarta da Bata gurbata tako Ina. Rayuwarsu tafara sauyawa ne lokacinda haj Maryamah ta nemawa Aqeel wata tsadaddiyar makarantar boarding Amma Kai tsaye yaqi yarda da makarantar bakuma sbd kowa yaqi makarantarba sai Dan Maminsa wadda yasan wanu gata da sanyin datake ji duk sbd shine Dan haka akai akai Amma yaqi yarda. Kiran Zainab Haj maryamah din tayi tai fada sosai tareda cewa lallai saita rarrashesa tasa ya amince ya tafi makarantar Dan tariga ta kashe maqudan kudi sosai akan karatun nasa. Da farko Zainab rarrashinsa tayi tareda nasihu da Jan hankali iri iri Amma Sam yaqi yarda Duk da bai fadaba itama tasan sbd itane Qarshe dabai yardaba hakura tayi ta qyalesa Dan Bata son takura Masa Tunda baya gardama da duk abinda ta sakasa sai wannan karon Dan haka bazata takurasaba Dan Jin take kamar tace a qyalesa karsu takura Masa Amma Kuma ba Dama Tunda uwar data haifesa ce take magana akansa. Issue din makarantar yasa ran haj Maryamah baci sosai qarshe ta dorawa Zainab din lefin Bata basa tarbiya Mai kyauba tunda har zai iya qin abinda tace ita data haifesa. Fada da bacin rai sosai akai akan maganar makarantar tasa Wanda dukanin laifin akan Zainab aka dorasa karshe kukan datake dadewa bataiba sbd bushewar da idanuwanta da zuciyarta sukayi Amma wannan karon saida ta kwana Tana kukan bacin ran da lamarin ya kawo Dan kuwa ko umma ta Kira wayarta Babu kalar fada da gorin da baayi Mata ba Hakan ta Basu hakuri Dan batada komai na fada. Aqeel kuwa abinda sukaiwa Mamin yasa yace bazai taba zuwa makarantar ba Dan farko harya fara sauka akan zaije din ganin Maminsa nata lallabasa. Tunda akai wannan tashin hankalin sai haj Maryamah tafara Jin buqatar raba danta da Zainab tun kafin lokaci ya qure Mata Dan kuwa da Alama 'danta tanaji Tana gani zai bijire Mata Wato dai kamar Zainab ta haifawa Dan kenan. Ita kanta Zainab sake kame kanta tayi tareda shiga taka tsan tsan sbd ganin ran su umman da Haj maryamah ya baci sosai. Aqeel baije boarding school dinba Amma Hakan daya faru yasa Haj maryamah yanke shawarar daukesa daga qasar kwata kwata zuwa wata qasar yayi karatunsa acan sbd da gaske take buqatar rabasa da Zainab yanzu sbd zuwa yanzuma tsoron irin kaunar dayakewa Zainab din takeyi Dan kuwa yafara maganar abawa Zainab qananun abubuwa zuwa gaba yayi girmanda zai karba dukiyarsa ta tabbatarda zai iya mallakawa Zainab komai nasa data Gama yawo da wahalar kular Masa da kare Masa. Ta bangare daya malam Sanda ne ya zama malami na musamman ga Aqeel tareda cusa Masa akidu na so da kaunar karatun addnini sosai sbd harda shi acikin burikan mahaifinsa akansa, Mahaifinsa yanada tsananin shaawa da buqatan 'dan nasa yasan Addininsa sosai yayi zurfi acikinsa Dan haka ahankali sai shima Aqeel din Hakan ya shigesa yafara zama Mai tsananin son addini da karatunsa sosai. Yana karatun bokonsa Kuma Yana na addinin sosai, Kokarinsa da nutsuwarsa akan Hakan yasa malam Sanda maida hankali gabaki daya akan Aqeel din Dan cika burin Alh Asad dakuma Dan samun qarin Wanda addnini zai qaru dashi. Ahankali shaquwarsa da malam Sanda tayi zurfi sosai har yake Masa kallon mahaifi sbd shima ya manyanta yazama dattijo mai nutsuwa sbd ilimin addini daya ratsasa, Sam baya tsallake maganar malam Sanda sbd ba qaramin girmansa yake ganiba musammam daya kasance ta wani bangaren kamar shi kadaine Bayan Maminsa Wanda yake fahimtarsa. Yazama matashi Mai cikakkiyar nutsuwa da kamun Kai Kuma har lokacin Babu Abu daya rage na shaquwa da girman kaunarsa da Maminsa saima abinda yayi gaba, MUHAMMAD AQEEL ASADULLAH yazama wani irin saurayi da kallo daya zakai Masa kasan 'dan gatane daya taso cikin gata da nitsatsiyar rayuwa, Kyakkyawane Wanda ya dauko kamannin mahaifiyarsa sak wacce itama kyakkyawar tun asalinta. Zainab Kuma zuwa wannan lokacin sosai ta fita a sahun matasa masu 'yan shekaru Dan kuwa tazama mace sosai gashi har Haj Maryamah data girmeta nesa sosai ta fita kyan gani da jikin kuruciya sbd Hutu da Jin dadi Itakuma wahala duk ta sauyata tasa manyancin zuwar Mata da wuri. Har wannan lokaci Babu wani Wanda yataba sanin matsayin Zainab agun Haj maryamah acikin gidan Shi Kansa Aqeel Asad har lokacin Baisan alaqartaba agurin mahaifiyarsa wadda yanzu Yana girmamata sosai sbd girma da hankali dayayi tareda sanin matsayin uwa data wuce kowace irin Wasa da reni. A fadin duniyarsu shi kadai ne matum daya dayasan Maminsa ciki da bai, Shi kadai ne yasan menene abinda ranta bayaso da Wanda ranta yakeso duk da Sam batada wani raayi ko buqatar kanta sai tasu Amma ahakan yasan kowane yanayinta abinda yake nufi Dan haka yafara tsayuwa sosai akan duk wani lamarinta Dan kuwa ankai bagirenda shine da Kansa yasa aka kawo masu Aiki a gidan har uku yakuma daukewa Mamin tasa Aiki ko daya na gidan. Zainab taji dadin Hakan Amma duk da Hakan tasaba da ayyukan wasu aikin Dole itace takeyi dakanta Kamar lura da tsaftar babban bangaren mahaifinsa da aka maida sabon guri tareda zuba komai sabo na Jin dadi rayuwa na masu arziki yanzu shine aciki duk da bayaso Yana Mata fadan yin aikin Amma takasa barwa kowa aikin kulawa da duk abinda ya shafesa sbd tasan rikakken halinsa daya gado gun mahaifiyarsa na kyankyami da rashin son takura Dan kusan yafi mahaifiyar tasa qyanqyami da tsandar abubuwa nesa ba kusa ba. Hakama tsaftar bangaren Haj maryamah har kullum itace da wannan sbd Haj maryamah din nada tsananin qyanqyami da tsanda, Abincinsa Dana Haj maryamah shima har Koda yaushe nata kawai suke ci Dan haka dai kusan anyi baayi bane. Tunda ya kammala secondary School aka fara yimasa shirye shiryen tafiya karatu UK Kuma bai musaba sbd shi Kansa yana buqatar zuwan duk da Maminsa na cikin ransa ta yadda zai tafi yabarta baa qarqashin kulawar kowaba. ##MAMUH# #LOVE/AQEEL ASAD/ #IDON NERA #ROMANCE #AMAL. *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 8 Da farko Jin tafiyarsa Zainab tashiga damuwa sosai saidai kuma Tunda karatu ne zaije, Qaruwarsa ce hakama duk cigabansa tanaso Dan haka sai ta danne damuwarta kawai ta boye a ranta Tunda kafin zuwansa duniya cikin kadaici take rayuwarta batareda kowa Dan haka yanzu dinma zata iya idan Allah ya yarda. Dayake Yana karantar yanayinta Kai tsaye kwana biyu duk yanda take dannewa ya gane Tana cikin damuwa da kadaicinsa tin yanzu Dan haka sai shima yaji damuwar barin nata ita kadai din. Kwana biyu yafara tunani da neman yanda zaiyi da lamarin Dan kuwa bazai taba iya tafiya yabar Mamin cikin damuwa da kadaiciba Kuma Hakanan zuciyarsa takasa nutsuwa da barin nata... Ficewa tafiyar tafara yi daga ransa sbd ita, Jin yake zai iya hakura da tafiya wata qasar ya zauna yayi karatunsa anan sbd ita Amma Tunda Haj maryamah tafara fahimtar abinda yake Shirin faruwa na sauyin raayinsa dayake Shirin Yi take Hankalinta ya tashi sosai Kuma ranta yayi mummanan baci Dan kuwa wannan karon batajin zata sassautawa Aqeel din bare Zainab idai akan tafiyarsa ne. Farko Kai tsaye ta tarasu a babban palonta da Aqeel da Zainab din wadda take zaune a kujera jiki amace Ita kanta zaman kujerar sbd Aqeel Yana gurin ne take zaune akai Dan tuni yayi Hani da Zamanta a qasa Dan bazai iya yarda Yana ganinta zaune a qasa ba shi Yana kan kujera Haka Haj maryamah tanaji Tana gani ta dauki wannan dokar tasa ta barin zaman Zainab din a kujera a palonta idan suna tare sbd kaucewa bacin ransa. A yau din ranta bace yake sosai Wanda kusan su dukansu sun shaida Hakan Dan haka palon yayi tsit suna jiran abinda zata fada musamman Zainab data Gama sanyi akan ko wane irin laifine tariga tasan itace zaace ta aikata Tunda akai kiranta. Take jikinta ya sake mutuwa Dama kwanakin sai ahankali Tunda maganar tafiyar 'dan nata ta tabbata takasa gane kanta Dan Jin takeyi idan ya tafi kamar sun rabu kenan... Kai tsaye Zainab Haj maryamah ta kalla kafin ta maida kallonta akan Aqeel Wanda ya kalla Maminsa yaga yanda duk tayi sanyi take zuciyarsa tayi Dan nauyi Dan haka ya dauke kallonsa daga gefenta ya gyara zamansa tareda hade dogayen fararen yatsun hannuwansa guri daya Yana Dan lumshe fararen idanuwansa cikin Yar damuwa da rashin Jin dadi. "Aqeel maganar tafiyarka UK nakeson nasake Jin raayinka Dan kasan yanzu Kai ba yaro bane da zan zauna muna Abu daya koyaushe akan tafiyarka karatu, As you can see manyanci yariga yaxomin Dan haka Dole zaka maida hankali kan karatu Dan is dakemun wannan nauyin na Aiki da kula da komai Nima nasamu na huta na fuskanci gyaran gobe na.. so me kace gameda tafiyar??? Ahankali ya sauke idanuwansa akanta tareda Dan sauke idanuwansa qasa Dan girmamawarsa ga manyansa itace Sam baya iya kallon idanuwansu ko tsaida kallonsa akan fuskarsu Dan haka Bayan ya kalleta kadan saiya sauke idanuwansa.. Muryarsa data fara zama budaddiya irin na mazan dasuka amsa sunansu maza yace" Umma inaga zanyi karatun anan hankalina zaifi kwanciya.... Katsesa Haj maryamah din tayi da cewa" Sbd Zainab kake ganin karatun naka anan zaifi?? Baya qarya kwata kwata sbd ilimin addinin daya ratsasa yasan illarta barema ba halayyarsa bace Dan tarbiyar da Zainab tayi Masa Sam Babu gurbatacciya a cikinta Dan haka ka tsaye yace" Eh harda ita a dalilin..... Ajiyar zuciya Haj maryamah ta sauke zuciyarta na wani irin nauyi da 'daci tareda mutuwar jiki Bata iya cewa komaiba ta juya ta kalli Zainab cikin sanyin murya tace" Kinji da kunnenki ko? Haka kikeson rayuwar tasa ta qare batareda karatun dazai Gina Kansa ba dama mu gabaki daya.. Haka kikeso ko Zainab?? Kasa magana Zainab tayi saidai AQEEL dinne ya duba umman cikin nutsuwarsa yace" Umma Mami batasan da wannan tunanin nawa Dana yanke ba... Cikin qosawa da halayensu Haj maryamah ta katsesa da cewa" Tashi kaje nagama maganata dakai. Miqewa yayi ba musu ya fice a natse Yana Dan rufe idon wasu halayen na iyaye Dole sai kana musu uzuri da kuwa sun wuce ka tsaya gardama ko sainsa da su. Bayan fitarsa ahankali Zainab ta dago cikin sanyi ta Dan kalli Haj maryamah tace" Anty wallahi bansan da wannan tunanin nasaba, Koda nasani Anty wlh kinsan bazan taba barin ya zaba abinda zai daqile cigaban rayuwarsa ba.... Kasa magana Haj maryamah tayi sai data dafa goshinta dake sarawa Yana saka kanta wani matsanin ciwo Dama gashi rayuwarta gabaki daya tagama juyawa Tunda tazama itace komai hatta hawan jini na wahalar Aiki da tunanin duniya duk ya kamata gashi acikin gidanma Aqeel da Zainab na neman sake Dora mata wani hawan jinin akan Wanda take fama dashi. Cikin sanyi tafara fada ranta amatuqar bace Dan ko energy din fadan sosai batada Amma ranta yayi bacin da Zainab din tajima Bata ganiba Dan haka takasa cewa komai sai hawaye datakeyi masu zafi da ciwo Dan kuwa maganganu ne masu 'daci da zafi take fada Mata akan ba itace ta haifi Aqeel dinba shiyasa zata lalata Masa rayuwa.. Tun Tana hawaye karshe wata irin sheshekar kuka takeyi Wanda yake bayyanarda tsananin zafi da ciwon harma da 'dacin da maganganun suke Mata a zuciya. Ita kanta qarshe Haj maryamah din kukan tafara wandata jima batayiba Dan kuwa kusan komaima Yana cin zuciyarta gameda Zainab, Har cikin ranta tarasa yanda zatayi ta karba Zainab cikin zuciyarta, Tanajin dacin yanda suke rayuwar saidai shedan a kafirar zuciya irin tata yasa komai nasu yaqi gaba bare baya kullum suna tsaye guri daya Dukkaninsu rayuwarsu Tana guri guda a tsaye. Koda Zainab ta fita Jin tayi zuciyarta na Kara daukan 'daci da nauyi Dan haka umma takira ta sanar Mata komai tareda bada tabbacin matuqar Aqeel bai tafi karatun datakeso dinba Zainab zata bar Mata gidanta. Hankalin umma ya tashi sosai da hukuncin Haj maryamah din sbd ko yayane batason su rabu gwara dai suna taren wata ran kila su hade kansu duk da dai kusan kaman an qurewa Hakan Tunda manyancin ya fara shigowa musamman maryamah da manyancin Kam yariga yazo ita kanta Zainab ta girma ai tafiya sawun Yan Mata ma. Umma tsufa yazo batajin zata iya doguwar tafiyar da zata zo gurinsu. Kwana biyu akai gidan bbu Mai dadin Rai sbd Haj maryamah ta dauki zafi sosai Kuma ko Aqeel din Bata bawa damar zuwa gurintaba bare ya lallabata yabata hakuri... Zainab ma sosai ta bawa zuciyarta hakuri ta fara janyewa daga Aqeel din sbd kaucewa fitina da bacin rayuka kamar Hakan Dan umma ta kirata a waya tayi Mata fada sosai Dan haka duk sai taji a Karo na farko rayuwar tafara fice Mata arai. Lamarin dai sai qara munana yakeyi sbd Kai tsaye Aqeel yasake tabbatarda bazai tafiba yabar Mamin tasa Dan haka Kai tsaye Haj maryamah itama ta sanar masa ko yatafi ko Mamin tabar gidan... Shock suka shiga kusan shida Mamin tasa Dan kuwa Babu Wanda ya taba kawo Hakan zata faru. Zainab tayi kukan data jima bataiba, Tayi baqin cikin wannan rayuwar, Tayi kukan rashin uwa da Uba, Tayi kukan rashin sanin dangin uwa harma Dana uban, Tayi kukan rashin samun mijin aure Wanda Koda baida komai idan har zai iya zama da ita cikin mutunci da mutuntawa. Aqeel ma kwata kwata bai dauka lamarin zaije can ba hankalinsa ya tashi matuqa da yanayin da Mamin ta shiga Dan haka shida Kansa ya Kira umma yasake fada Mata komai Dan ita kadaice zata tankwasa Mahaifiyarsa, Hakama ya Kira hajiya Kaka mahaifiyar Dadynsa itama tazo tabawa haj maryamah hakuri Amma dai itama Tana Bayan Aqeel din yatafi karatu Bata yarda da karatunsa anan ba. Rigima dai Bata qareba saida umma ta taso daga Cameroon tazo aka zauna akai magana tareda tone tone inda anan Aqeel yaji asalin matsayin Maminsa ba 'yar aikin gidan bace qanwar mahaifiyarsa ce Uba daya. Innalillahi wainna IlayhirRajiun...... Wani irin fitinannen tsoro da mamaki ya shiga na wannan mummanan alaqar da iyayen nasa Mata biyu suka gudanar tun qananun shekaru har manyanci.... Tsananin tausayi da sabuwar kaunar Maminsa ne ya shigesa Wanda a gabansu saida ya zubda qwallar wani irin 'daci da raunin da zuciyarsa ta samu na Jin wannan babban lamarin. Kai tsaye ya amince da barin qasar zuwa UK Dan kuwa bazai taba barin sbd shi Mamin tabar gidanba Dan kuwa yasan batada gurin zuwa.... Amma a gabansu ya shimfida wani kyakkyawan alqawari Mai girma na cewa duk ya dawo zai dauki Maminsa har abada nauyinta zai dawo kansa yadauke musu nauyinta tun daga na jini harna jiki. Da farko Haj maryamah Bata fahimtaba saida umma tasake nuna Mata illar Hakan da gaba zaa samu Dan haka tace Bata yardaba Zainab qanwarta ce a hannunta zata zauna sai aure idan tanada rabon yinsa kenan. Kalmar ta Sosa zuciyar Aqeel yakalli Mamin wadda take zaune batada abin cewa sai yanda akai da ita. Take wani ciwo da daci yakuma mamaye zuciyarsa Dan haka baice komaiba aka bar zancen ahakan. Umma sai datai kusan wata daya kafin ta tattara ta koma Cameroon tabarsu Bayan tayi musu Yan nasihu Amma dai kusan kowa yanzu zuciyarsa ta cire Rai daga Dan uwansa. Zainab gabaki daya yanzu tasake zama wata iri tayi sanyi sosai fiyeda baya Dan an ankarar da ita ko zaman datakeyi gidan alfarma ce akeyi Mata Batada wani amfanin da zaa mutunta Dan shi saima tunatar da ita da akai ita din ba kowa bace face Yar Aiki a gidan wadda zaa kora aduk lokacin da akaso. A yanzu gidan Bayan Aiki da abinda aka sakata Yi Babu abinda takeyi Data Gama take komawa inda dakinta yake ta zauna ta kame kanta. Shi Kansa Aqeel yanzu tsakaninta dashi sai idan yazo dakinta da safe gaidata kamar yanda ya saba Amma duk wani alaqarta dashi ta Dan ja baya dashi. Wannan sabon halin data shiga ya sakasa damuwa shima Amma Kuma shima cikin nasa yanayin na damuwar yake Dan haka kowa dai yazama sai ahankali gidan. Ta bangare daya karatunsa na addini da malaminsa Kuma ubansa malam Sanda yayi zurfi, Malam Sanda A yanda yakejin Aqeel shima tamkar shine ya haifesa musamman Dama baida da ko daya ba taba haihuwaba, Asalinsa Dan Billiri dake gombe karatun almajiranci ne ya kawosa cikin gombe daga Nan aka ringa kaisu garuruwa almajirancin qarshe ya tsaya anan Jigawa harya girma yafara Dan sirkawa Dana Biko kadan kadan haryayi karatun secondary Amma daga Nan bai Dora ba saiya Dan ringa kasuwanci Yana karatun addinin sosai har Allah yasa ya Dan Yi suna a karatun Addininsa. Tunda iyayensa suka rasu ya rage zuwa gida haryazo Yana jimawa sosai baijeba Dan kusan dangin kowa tayita kansa. Anan yayi aurensa na farko kusa shekararsa bakwai da matar Allah bai Basu haihuwaba qarshe ta rasu sanadin breast cancer batareda ta haihuba.. Tun daga lokacin bai Kuma aureba haka yake zaune Yana cigaba da yiwa addini hidima. Alh Asad shine kusan komai na malam Sanda Dan kuwa ko dawainiyar jinyar matar malam din shine ya dauki nauyi har qasar India sukaje Amma Hakan dai Allah yayi bamai warkewa bace. Tsakanin malam Sanda da Alhaji Asad akwai kauna da shakuwa tareda mutunci sosai kamar Yan uwan jini haka suka dauki juna... Alaqarsu tasaka malam Sanda cusawa Alh Asad kaunar addini Mai tsanani gashi Hakan yazo har Dan sa Aqeel Wanda kusan ayanzu yafi mahaifinsa daya rasu akidar karatun na addini gashi shi yanada kuruciya Kansa a bude yake sai ya zama har yanafin malam din riqe wasu abubuwa idan malam din ya Dan tsaya. Farko Kai tsaye sha'awar aurarda Maminsa ga malaminsa Yashigesa Amma Kuma lura da su dukan kamar iyayensa ne sai bai fidda maganar kai tsaye ba sbd yanason fara Jin raayin Maminsa Dan bazai iya Mata abinda batasoba. ##MAMUH# #LOVE #AQEEL ASAD #IDON NERA *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 9 Duk da Maminsa ce bayajin zai tsaya boyon zancen dake ransa gameda shawarar tasa, Qari Kuma Daman zuciyarsa Bata kwanta da barinta gidanba sai ga wannan lamarin daya faru harya sakata cikin damuwa, Sosai ta canja a kwanakin kwata kwata ta sake kame kanta sosai ta maida kanta a matsayinta na 'yar Aiki Mara gata ko mutuncin dayafi na Hakan, Ta yarda cewan 'dan wani Baya taba zama 'danka duk da tanajin radadin raba kanta da tayi da Aqeel Amma Hakan shine kwanciyar hankali da mutuncin kowa duk da tasan bawa mutuncin take dashiba a gidan.. Tsakaninta dashi share Masa sashensa ta gyara takai Masa abincin ta jere saita komawarta cikin masu aikin gidan Yan uwanta. Hakan Yana tsananin cizon ransa Dan hakama yake sake Jin nutsuwar shawartarta akan auren idan har zata aminta sbd rayuwarta ta inganta dan kuwa Allah bazai barsuba dagashi har mahaifiyarsa harma da umma Idan har suka Bari rayuwarta ta qare ahakan batareda sun Bata damar aure ta samu daidai iya nata farin cikinba. Bai tuntubi Mamin da zancenba saida safe guraren 10 zuwa 11 haka Bayan tagama gyare koina na bangarensa zata fice ya fito daga bedroom dinsa sanye cikin casual wears qafafunsa sanyeda black footwears marasa nauyi na yawo cikin Palo da daki. "Mami" Kai tsaye yakira sunanta Yana qarasowa tsakiyar palon inda ta tsaya tareda waiwayowa ahankali ta kellesa cikin yanayi na alamar akwai wani aikin ne? Qarasowa yayi gabanta Yana kallon kyakkyawar fuskarta da sai yanzu yake ganin diban kamanninta da ummansa Ahankali ya Kai hannunwan duka biyu ya kamo nata hannuwan Yana sake kallonta cikin kulawa da kauna irin ta uwa da 'da yace" Mami Ni meye nawa da laifin maganar umma zai shafeni? Tafiya fa zanyi zuwa farkon nxt year Idan kina shareni haka bazan iya tafiyar nanba gaskia. Kallonsa tayi Jin yanda Yar shagwaba take cikin sautin muryarsa Duk saiya tuna Mata lokacinda yake yaronsa... Sanyi jikinta yayi duk da tanajinsa cikin ranta fiyeda kowa Amma kuma kusancin nasu Yana neman zama damuwa ga kowa Dan haka har cikin ranta ta dangana zata danne zuciyarta akansa bawai Dan Bata son 'dan nata ba sai Dan mahaifiyarsa dake ganin kamar ta rabata da danta data Haifa abinda. Janta yayi ahankali ya zaunar kan kujera cikin kulawa tareda zaunawa gefenta hannunta daya yasake riqewa ya Dan sauke numfashi tareda nutsuwa ya kalleta. Take tagane maganar dazaiyi Mai mahimmanci ce Dan haka ta dauke kallonta daga Kansa Tana sauraron abinda zai fada. Mami aure nakeson kiyi kamar umma.. A bazata taji sakar zancen cikin kunnuwanta. Kasa kallonsa tayi sbd Bata Kama zancenba Tunda dai yafi kowa sanin Hakan kamar abinda bazai yiyu bane gareta, Ina mijin? Waye zai aureta tagama fita layin budurwai? Waye zai Bata gatan yin auren? Sbd tasan Haj maryamah ba lallai ta Bari ba, Ina ita Ina wannan gata da rufin asirin.. Ganin zancen bai shigetaba yasashi sake fuskantarta yakuma Kiran sunanta' "Mami da gaske nakeyi Aure nakeson kiyi,. Juyowa tayi wannan karon Tana kallonsa da alama kosawa da zancen Dan tasan ana maganar aure ne a inda akeda miji Kuma Idan har zaka auru kenan. Kai tsaye yace' " Mami Zaki yarda babana Malam Sanda ya aureki? Nine waliyinki Kuma na aminta da Hakan idan kin yarda. Kasa magana tayi sbd maganar tasa tafara girmama da Bata tsoro, Aure Kuma? Ita din ce zatayi aure? Dama akwai ranarda sunanta Dana aure zai Hadu Koda da raha ne? Duk da tasan Hakan ba lallai Abu Mai yiyuwa bane saidai kuma yanda Aqeel din ya tattara nutsuwarsa akan maganar yasata kasa cewa komai. Tabbas da tanada ikon kanta a gidan dakuma gurin tafiya da tafiyarta zatayi sbd tasan fitinar da zaayi idan wannan zancen na Aqeel ya bayyana,.. Haj maryamah ba qaramin bacin rai zata shigaba Amma Kuma a yanzu da Aqeel din yake maganar tareda magiya sosai yasa takasa cewa komai bare ta musa masa, Wannan Wace irin sabuwar qaddarar ce Kuma? Zamewa tayi ta tafi tabar Aqeel din Yana sake binta da magiya qarshe dai dakinta Takoma ta zauna tareda rafka taguma Tana tunanin abubuwa da Dama. Shi Kansa malam Sanda din dayakeson aura Mata kamar yafi qarfinta sbd yanada rufin asirinsa, Tsaftataccen malami kyakkyawan bafulatani Mai haiba shine zai bige da aurenta ita data Gama rasa kanta a mace, Wahala da aikin wuta duk yagama dafar da fatarta ta rasa kyanta na mace, Duk wani adon da mace ke buqata Babu daya data samu Bayan kitso wadda shima matar Maigadin gidan Dan majalisar dake kusa dasu itace take Mata wanda shima sbd tsaftar abincinsu yasa Haj maryamah ta lamunce Mata zuwa. Da gaggawa ta kori tunanin zancen Auren dayake neman shigarta sbd kaucewa fada da gorin da zatasha dagasu umma da Haj maryamah sbd zaa ce itace ta kitsawa Aqeel din zancen. Tattara zuciyarta tayi guri daya ta dangana ta dauki qaddarar da Allah yariga ya qaddaro Mata Dan haka kwana biyu tayita kaucewa Aqeel kadaicewarsu sbd kada yasake tayar Mata da zancen Amma kamar a banza sbd Hakanan yanzu daya riga ya furta tareda qudurta zancen sai yakejin idan ba auren sukaiba hankalinsa bazai kwantaba.... Ganin Mamin tasa batada niyar amincewa hankalinsa ya tashi sosai ya dage tareda hanata sukuni da magiyarsa Wanda yasata shiga mamaki da tsoron ganin yanda ya qwallafawa ransa maganar auren Dan harkomawa yayi kamar zai zauna yayi Mata kuka Dan kuwa har cikin tsakiyar ransa yakejin so da buqatan auren nata da Malam Sanda. Batada zabi ko qwarin gwiwar hanawa Aqeel dinta abinda yakeso Dan haka ta amince Bayan tashiga tsoro da fargaban abinda zai biyo baya sosai. Kafin ta amince sharadin sai idan mahaifiyarsa ta amince tukuna zatai auren idan Haj maryamah Bata amince bazataiba. Baibi takan shawartar Haj maryamah ba Kai tsaye yayiwa malam Sanda tayin auren Mamin tasa tareda rokonsa akan amincewarsa bawai Dan komaiba sai Dan kamar Yana rokonsa ne ya zama gatan Maminsa alokacinda baya Nan. Malam Sanda yasa Aqeel matashi ne Mai nutsuwa da hangen nesa tareda tunani na masu ilimi Dan haka baiyi wani dogon Jan lokaciba yace idan Zainab din ta Aminta da aurensa shikenan Allah yabasu hakuri da zaman lafiya. Take ya sanar masa ta Aminta Dan haka a washe gari ya karbi sadakin Maminsa a hannun baba Malam Sanda ya shigo dasu sai alokacin ya tunkari Haj maryamah da zancen sbd kamar aikin Gama ya riga ya Gama Dan Idan ba Hakan yayiba tun farko ya tunkareta bazata aminceba da wuri zatai watsi da zancen. Malam Sanda kuwa da baisan cewar Zainab din qanwar Haj maryamah bace baiyi tunanin Zainab nada dangiba Dan kuwa Dama kusan kowa sanin marainiya Mai Aiki ake Mata wadda aka dauko tun Tana yarinya har girman yanzu shiyasa ma ya amince da auren Dan shima ya bada tasa gudunmawar gurin inganta rayuwarta. *** Tsit palon Haj maryamah ya dauka sbd wutar da itama ta Dan dauke ta wucin gadi, Kudin sadakin Zainab da Aqeel din yake nuna Mata take kallon agabanta zuciyarta na neman toshewa da rashin iska na zallan mamaki da firgici. Maida kallonta tayi kan Aqeel ahankali Tana nazarin yanda yariga yayi nisa aduk wani lamarin daya shafi Zainab baya shakkar kowa bare tsoron bacin ranta. Daqyar ta iya bude bakinta tace" Zainab tasan ta zancen?? "Tasani Amma nine na tilasa Mata amincewar...... Sbd Kaine ka haifeta ko? To meye amfanin samuna da zancen yanzu Bayan kun riga kunyi shawara har Kai ubanta ka karba sadakinta. Dan rintse idanuwa yayi ahankali Yana sauke Kai daga kallonta Dan a kala manta Yana iya jiyo tsananin fushinta da bacin ranta. Kasa cewa komai tayi ta miqe ta shige bedroom dinta tabarsa a palon sbd wani tiriri da zafi zuciyarta ta dauka. Sosai taji zuciyarta tayi zafi da Zainab, Tafara gajiya da yanda take baa matsayin kowaba agurin Dan data dauka cikinsa ta haifa akan Zainab, Ya maidata kwata kwata a Bayan Zainab, Zainab itace first priority dinsa kafin ita, To meye amfanin Zainab a rayuwarsa da zata fi Masa uwar data haifesa. Sbd yanda ranta yayi tsananin baci daga shi har Zainab Babu Wanda takuma magana dashi ta dauki fushi Sosai. Zainab kuwa batasan meyake faruwa ba Dan batamasan cewa harya karba sadakinba. A bangaren Aqeel kuwa ganin yanda Haj maryamah tadauki zafi matuqa akan zancen yasashi sanarda Baba malam Sanda a daura auren zuwa jumaa Tunda saura kwana biyar juma'ar tayi. Sai alokacin ya sanarda Mamin tasa yakuma Bata sadakinta a hannunta. Shiru tayi tsawon mintuna tareda shiga tunani kafin ta tambayasa Haj maryamah Bata kirata tayi Mata maganar ba Bayan Dole saida izininsu da saka hannunsu zaayi duk wani lamarin. Haka ya share zancenta Dan yasan Maminsa bazata amincewa aurenba kamar yanda yasan bazata taba aurar da ita dinba Shikuwa bazai iya barin rayuwarta ta qare a Hakan ba tinda ba baiwarsu bace itama uwarsa ce, Idan a baya batada gata ayanzu daya San Kansa shine zai zama gatanta daga Nan har lokacinda zai bar duniya inshallah. Hankalin Haj maryamah bai Gama tashina da tsananin bacin rai saida Malam Sanda da Kansa yayi magana da ita ya sanar Mata yanda sukai da Aqeel tareda Bata tabbacin jumaa zaa daura auren. Kudi ya fidda ya ajiye Mata daidai qarfinsa akan asiyawa Zainab din sitira. Haj maryamah harsuka Gama magana ya tafi batasan haqiqanin me take cewaba Dan kuwa Aqeel yagama kasheta da mamaki wato har dangin mahaifinsa yasa malam Sanda yayi magana dasu akan auren Zainab din acan akai neman aure na manya aka sake bawa Aqeel qwarin gwiwar wannan aikin alkhairin daya hada tareda saka Masa albarka. Kasa danne tsananin bacin ranta tai Dan bazata iyaba, Duk wani rashin mahimmancinta ga danta ya nunawa duniya Tunda ya yanke wanan hukuncin shi kadai ya zartar. Umma takira Tana hawayen qunci ta sanar Mata komai Tana jaddada laifin akan Zainab da zata iya yarda da buqatar Aqeel ta aure batareda saninsu ba. Ita kanta umma mamaki Mai girma tashiga Jin Zainab dince zatai aure bada saninsuba, Kenan duk kokarin dasukeyi akanta Bata ganiba shine ta zabi 'dan da aka Haifa a gabanta ya aurar da ita ga tafaffen malaminsa da baa San asalinsaba,baasan danginsaba baida kowa. Wannan karon ummar da kanta ta Kira Zainab tayi Mata fadanda Bata taba yimata irinsaba... Sai alokacin Zainab tasan da basusan da zancenba ashe Hankalinta tashi yayi da fadan umma Dan kuwa maganganu marasa dadi da raunana zuciya ta fada Mata Wanda yasata kuka sosai. Haj maryamah ta nufa dan Bata hakuri akan lamarin Amma Kuma bacin ran Haj maryamah din yafi na Umma Dan kuwa Kai tsaye ko wannan karon tabata zabi akan idan hartayi auren Wanda baasan asalinsaba Babu ruwansu da ita sun rabu kenan har abada. Hankalin Zainab ya tashi Dan haka Bata tsaya shawara ko tunaniba tace ta hakura da auren ta fasa. Hakan ya daki ran Aqeel sosai tareda Jin bacin rai da kunyar halayen mahaifiyarsa... Daga umma har Haj maryamah Babu Wanda yayiwa Zainab sassaucin bayyanarda bacin ransa Dan haka tashiga wani mummanan Hali na damuwa da qunci tareda 'dacin zuciya Mai tsanani. Halinda tashiga yasa Aqeel akaro na farko tsayawa da raayinsa akan na ummansa da ummarta. Dukkanin harkar tafiyarsa karatu ya sokesu da Kansa tareda sanarda mahaifiyarsa ya fasa tafiya koina. Babbar sabuwar rigima lamarin ya koma Wanda ya haddasa bacin rayuka tareda koke kokenda yawanci Zainab ce tafi Yi Dan ita aka yabawa laifin wannan karon har dangin mahaifin Aqeel din ita suka dorawa aka ringa tofa Mata maganganun gori marasa dadi. Karshe dai da rigima taqi qarewa har saida umma tazo da nata bacin ran hakama haj Maryamah har gadon asibiti sbd jininta daya hau sosai Dan kuwa tashin hankalin da bacin ran Aqeel babu wanda bai ganiba qarshe dai kusan Zainab din yakeda niyar zaba akan kowa Dan haka tashin hankalin Zainab da baqin jininta saiya qaru. Dangin mahaifin Aqeel dinma sai suka maida zancen Kuma akan Haj maryamah suna sukar tarbiyarta da wadda tabawa Aqeel din tako Ina duk sai komai ya qara lalacewa. A ranarda taga yanda Haj maryamah ke zubda hawaye akan Aqeel zai jikinta yayi sanyi Dan kuwa tasan zubar hawayen uwa ga danta fitinace garesa Dan haka ta yanke shawarar dakatar da duka tashin hankalin dayake gudana....Dan haka ta amince da auren Malam Sanda tabar gidan har abada kamar yanda Haj maryamah tace.. Amincewarta zata sakata nesa da Aqeel Wanda Hakan zai basa damar jituwa da shakuwar kauna da mahaifiyarsa dake ganin itace ta zama sanadin da Babu kauna Mai tsanani tsakaninta da danta. ##MAMUH# #DR SHAYKH AQEEL ASAD #AMAL IDON NERA #LOVE/ROMANCE #LIFE#SISTERS *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 11 *_ASSALAMU ALAIKUM_* _Barkanmu da dare da fatan kowa yana cikin qoshin lafiya_ _Akwai abinda muka turo tallansa na WOMEN EMPOWERMENT PROGRAM(KUDI KE KIRA),so please duk wadda batayi pyment ba ta jira tukunna kada tayi,akwai wani CONFIRMATION da mukeso mu samu a kansu_ *Idan komai ya daidaita zamu sanar muku* *_idan kikaci gaba da pyment kuma bada yawunmu ba_* *Muna godiya sosai* ********** Rayuwar auren tasu farko yanayin yazo musu a Dan takure sbd nauyin juna da rashin sabo da rashin sanin juna ko kadan tun farko, Ga kunya da nauyinsa dake tsananin dawainiya da Zainab sbd zamansa babba sosai gareta ya Isa haihuwarta sosai gashi kwata kwata basu San komai na raayi ko halayen juna ba. Abu daya ne yafara sakawa zaman nasu dadi da kwanciyar hankali shine nutsuwa da biyayyar Zainab tareda taka tsantsan dan kaucewa laifi da Bata Masa Rai. Da farko shi Kansa malam Sanda din ya dauka biyayyartace sai daga baya ya fahimci harda rashin sakewa da sabon datai da aikin bauta da biyayya batada raayin kanta kwata kwata sai Wanda akace tayi shiyasa anan din ma sai yazama kamar zaman bautar takeyi bana yanci da kwanciyar hankali ba, Dan haka yafara kokarin janta ajiki sosai tareda nuna Mata ba wannan zaman zasuyiba, Zaman nutsuwa da kwanciyar hankali yakeso harma da kaunar juna. Duk da Hakan dai Bata wani sakeba ta Sabu dashi saida sukai kusan wata uku zuwa na hudu tukuna tafara sakewa har Tana dariya da farin ciki a tareda mijin nata Wanda shikam har cikin tsakiyar zuciyarsa tuni ya kamu da so da kaunar matarsa sosai. Zainab tasamu kyakkyawar rayuwa a hannun mijinta yanzu, Batada damuwa, Batada abinda ta rasa face Yar uwarta da umma Wanda takewa kallon mahaifiya agareta, Har tsawon wannan lokacin su umman fushi sukeyi da ita Mai tsanani musamman Antynta Haj maryamah da kusan har lokacin Bata dawoba Tana gidan mijinta Abuja. Kusan Babu ranarda Zainab Bata kiransu Amma basa daga wayarta Amma takasa gajiya kullum sake Kira takeyi. Aqeel yakoma gidan kakarsa Haj Kaka mahaifiyar Dadynsa Dan Sam baida raayin komawa Abuja gidan ummansa ya zauna acan Dan haka ya zauna a gidan kakarsa kafin lokacin tafiyarsa dayake qaratowa. Aqeel kusan Babu ranar da baya zuwa gidan Mamin tasa sbd anan suke karatu da baba malam din nasa yanzu Dan haka kusan abincin darensa a gidan yakeci kwata kwata Har na Rana ma wataran duk anan yakeci sbd sabo da abincin Mamin. Babban abinda yake taqaita damuwar Zainab akan Yar uwarta da umma shine Aqeel daya cike Mata gurbinsu ya hanata Shiga damuwarsu sosai duk da abin na cikin ranta takasa cirewa sbd fushinsu akanta Tana ganin illarsa Tunda dukkaninsu iyayenta ne. Shi Kansa Aqeel yasan fushi sun umman sukeyi dashi sosai musamman ummansa Dan haka yake kwantarwa da Maminsa hankali akan komai zai wuce. *****Lokaci ya Dan ja tun daga kwanaki har satittika da watanni, Zainab ta sauya sosai kamar ba itaba, Tayi kyan gani matuka tareda samun kwanciyar hankali da nutsuwa harma da Jin dadi daidai gwargwado duk da kusan komai na malam din yadan tsaya sbd manyan dayakewa karatu acan gidajensu basa iya zuwa gidansa sai kawai da yawansu suka sauya malamai da Wainda zasu ringa zuwa gida suyi musu karatun shikuma daga Hakan kusan duk jamaarsa suka tafi sai yakoma yanzu Bayan Aqeel da wasu Yan tsirarraku Babu masu daukan karatu agurinsa. Zainab tayi jiki sosai tayi fresh abinta Dan yanzu duk sati take kitso Lalle ma duk bayan sati uku ko hudu takeyi sai Takoma kamar wata Yar budurwa sabon tashe gashi Daman kyakkyawan ce nutsuwa da gyara ne Bata samuba da kwanciyar hankali. Bata taba saka ran zuciyarta zata San wani so da soyayyaba sai yanzu data samu abokin rayuwarta mijinta abin alfaharinta malam Umar sanda., Soyayyarsu suke Mai dadi da kwanciyar hankali tareda tattali Dan kuwa tattalin dayake Mata yasa aduk lokacinda ta kallesa mahaifinta take tunawa Dan kuwa su biyun Hadi da 'danta Aqeel sune kadai masu tsananin so da kaunarta da kulawa da ita, Ta rasa mahaifinta Amma tanada su biyun a yanzu Tana Kuma fatar su dore a Hakan har lokacinda mutuwa zata rabasu. A yanzu datake cikin wannan rayuwar ta yanci burinta daya ne taga tafiyar Aqeel karatu sbd kusan ayanzu tafi haj Maryamah son tafiyar tasa Dan haka kullum cikin tambayarsa tafiyar tasa take. Shi Kansa yanzu tafiyar yafiso fiyeda komai sbd yasamu Maminsa yanzu Tana hannu na gari Dan haka yasan koda ya tafi hankalinsa a kwance yake da inda yasan yabarta zai dawo ya sameta. ****Cikin ikon Allah da rabo daga garesa wani babban al'amarin farin ciki ya samesu na samun rabon ciki daga Zainab.. Sunyi murna sun godewa Allah musamman malam Sanda sbd yariga ya tsufa baida 'dan Kansa Lamarin da kwata kwata bai saka raiba badan ya cire Rai daga rahamar ubangijinsa ba. Zainab kuwa kunyar kanta ta ringa ji musamman da cikin yafara girma Aqeel ya gane. Shi Kansa Aqeel din yaji nauyin Amma farin cikin daya shiga yafi na nauyin Dan haka sai ya zama shine yake kulawa da ita sosai. Da Kansa yakaita asibiti akai Mata komai na ganin likita duk Bayan sati biyu. Duk ranar zuwa ganin likita shine yake kaita ya dawo daita.. Babbar damuwarsa da rashin Jin dadinsa shine baya qasar Maminsa zata haifar Masa 'dan uwansa ko 'yar uwarsa Wanda ya tabbatarda kafin su hadu ya daukesu cikin hannuwansa ya rungumesu sai sun girma Tunda ba kusa zai dawoba, Saidai su gansa a hoto shima ya gansu a hoto. Labarin cikin Zainab ya samu Haj maryamah da umma Amma har lokacin Babu Wanda ya iya daukar kirantaba. Komai na alaqarta da Yar uwarta Haj maryamah da umma yagama lalacewa sbd sun tabbatar Mata da Basu ba ita din har abada kamar yanda suka Bata zabi. Cikinta yakai wata bakwai ta zama wata yar lukuta da ita, Babu kalar kulawa da tattalinda Bata samu daga malam Sanda da Aqeel Wanda kejin kamar ya Ciro babyn dake cikin ya ganta kafin ya tafi Amma ba Hali Dan haka saidai yake kulawa da Mamin tasa kadai. Ba qananun kudi yake kashewa Mamin ba da Kuma kayan baby komai order yakeyi online yasiyo yakawowa Mamin wadda takejin kamar ma Aqeel din yafita zakwadin babyn. Haj maryamah dakeda bayanin komai daga PA dinta akan yanda Aqeel ke kashewa babyn da Zainab zata Haifa kudi ranta ya sake baci takirasa tayi Masa tas karshe hadda umma saida taji zancen ita Kuma takira Zainab din da rabon dasuyi magana tun aurenta Amma yau da kanta takirata tayi Mata kaca kaca da fada har saida baiwar Allah tayita kuka karshe duka abinda Aqeel yabata tace ya maida inda ya siyo ya karbo kudadensa. Bai karba ba Kuma ransa ya sosu matuqa da abinda itama Mamin tayi Masa Dan haka kwana biyu saiya dauke Kansa ga kowa ya maida hankali kan tafiyarsa da batafi sati biyu ba. Kwana biyu da baya zuwa gidan sai itama Bata nemesa ba sbd malam Sanda dake fama da ciwon ciki Dana Kai a kwanakin sosai shiyasama koda akai rigimar harma da Kiran da umma tayi Mata tana fada duk bai iya saka bakiba sbd sosai ciwon cikin ke damunsa ko bacci baya samu sosai a kwanakin. Aqeel baisan da halinda suke ciki ba Dan sbd shima tafiyarsa tazo ga Haj maryamah tadawo sbd tafiya tasa Dan haka ya maida hankali sosai gurin shiryawa da mahaifiyarsa, Bayason ya tafi Tana Mai fushi dashi Dan haka ya tattara lokacinsa gabaki daya ya Bata gashi itama Tana fama da nata rashin isashiyar lafiyar hawan jini ya sakota gaba. Jikin malam Sanda ya Dan tsananta Dan sunkai a kwance yake yanzu. Taso Kiran Aqeel yazo sukai malam din asibiti saiga Kiran umma kamar tasani ta gargadeta akan kada ta sake Shiga tsakanin maryamah da 'danta tabari su rabu lafiya cikin kauna da kulawa Tunda Aqeel din tafiya zaiyi yabarta. Jin Yana tareda mahaifiyarsa sunata daidatawa da begen juna kafin ya wuce yasa ta fasa nemansa ta kame kanta Dan gudun sabuwar matsala Tunda ansamu sun daidata din. Itada malam din sukaje asibiti yaga likita Amma Basu samu wani cikakkiyar bayani akan abinda yake damunsa ba andai rubuta musu test da hoto harma da wasu Yan magani tukuna kafin result din yafuto. A hanya suka siyo maganin suka dawo gida daqyar yasha ruwan zafi da abinci kadan yasha maganin yayi sallah ya kwanta. Sai data ga bacci ya daukesa tukuna ta fito tayi alwala jiki a mace tayi sallar la'asar Dan tun safe suna asibitin suna fama sai qarfe uku suka baro. Itama abincin taci kadan sbd Jin duk batajin dadin jikinta da yayi sanyi da ciwon nasa Dan abune da Bata taba ganiba. Da daddare jikinsa ya matsa sosai Allah yasa Basu kwantaba Dan haka ta rasa yanda zatai Dole takira Aqeel suna gaisawa cikin kewar juna taji Yana tareda mahaifiyarsa Dan haka saita fasa fada Masa kawai sukai sallama ta kashe ta ajiye wayar. Magani tasake basa ya Sha sai ciwon cikin ya Dan lafa. Ruwan zafi yasa takawo Masa yayi alwala acikin babbar roba ya zauna Yana nafilu. Itama kasa komawa baccin tayi Dan haka tayo tata alwalar tsakar gida tadawo ta shimfida daddumar sallah a bayansa ta fara Jero nafilar itama. Har kusan qarfe ukun dare tukuna yakoma ya kwanta take bacci ya Dan daukesa. Da asuba ma jikin nasa tashi yayi sosai ciwon cikin Mai tsanani ya dawo Dan haka Dole tasamo abun Hawa suka Kuma komawa asibitin saidai Basu samu ganin likitaba haka suka dawo sbd kamar kada su nufa asibiti ciwon cikin yakoma ya kwanta. Suna dawowa itama zazzabin takeji sbd yanayinta na juna biyu ga damuwa da tashin hankalin ciwon mijinta. Ganin Yana ciwon ciki yasata dama kunun tsamiya ta zuba a flask saita dafa farar shinkafa kawai da Mai da Dan yaji sbd ita kanta batada wani apatite na cin abinci. Haka ya wuni a kwance Yana bacci Mai nauyi sosai sai yamma ciwon yakuma tadashi daqyar yayi sallolinsa yasha kunun kadan Amma Sam bai zauna a cikinba ya amayar duka take qarfinsa yayi qasa sosai. Duk inda hankalin Zainab yake ya tashi Dan haka ta zauna gabansa bayan kuka Mara sauti Babu abinda takeyi sbd Babu wata mafita. Batasan me zatayiba Kuma, Aqeel ne gatanta harma Dana malam din Amma Kuma batason lalata Masa komai tsakaninsa da mahaifiyarsa, Idan takirasa komaima faruwa zaiyi Dan haka saita zauna tanaci gaba da kukanta sbd duka maganin da aka rubuto Babu Wanda Basu sayaba hakama babu Wanda bayasha Gashi sunkoma asibitin Amma Basu samu ganin likitaba ance sai emergency patient kawai zaa iya gani, Su ankasa yarda da emergency dinne. A wunin azabar ciwon yafi na kullum Dan haka take malam din gabaki dayansa ya sauya lokaci daya kamaninnsa duk suka sauya. Tsananin tsoron dake zuciyar Zainab yasa kukan natama ya tsaya qarfe itama zabgewa Tai lokaci daya. Dare nayi jikinsa yayi tsananin da bazata iya kasa Kiran Aqeel ba sai gashi Tana Kira wayar tasa a kashe Take jikinta ya dauki rawa Tana fashewa da wani irin kuka. Shi Kansa malam din jikinsa yayi nauyinsa bazai iya ko bude Baki yayi magana ba...... Bugun kofar gidansu taji guraren goma saura. Bata tsaya tambayar wayeba ta nufi kofar ta bude idanuwanta ko gani basayi sosai. Aqeel ne,. Kallonta yakeyi kamar yanda itama take kallonsa Tana fashewa da qaramin kukan qunci ahankali. Cikin mamaki da dan firgici yace, "Mami lafiya? Meya sameki? Jikin ne? Ina baba Malam?? Ahankali ta takaita kukanta tareda share fuskarta Tana bawa kanta hakuri da qarfin zuciya tace" Malam dinne ba lafiya sosai tun shekaran jiya..... What???? Mami meyasa Baki sanar daniba? Ya Salam.... Ciki suka qarasa da sauri saidai Koda suka Isa malam din yayi nisa.... Kansa yayi da sauri Yana ambatar, "Innalillahi wainna IlayhirRajiun Haka jikin yayi tsanani Mami? Innalillahi. Kokarin kamasa yakeyi Yana cewa" Mami asibiti zamu kaisa yanzu. Da Kansa ya kamashi Mamin tasa ta Kama Masa suka kaisa mota yaja motar suka nufi Babbar private asibin kakarsa Haj Kaka. Suna Isa asibiti aka karbesa da gaggawa sbd yafara nisa sosai. Waje aka koro Aqeel din da Maminsa suka zauna kowannensu hankali tashe Bayan fata da adduar samun saukinsa Babu abinda kowannensu yake kitsawa cikin ransa. Zainab gabaki daya jikinta yagama saki da komai, Zuciyarta ta riga tayi nauyi Jin take kamar kirjinta bazai dauki nauyin zuciyar ba. ##MAMUH# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 12 Zainab Tunda ta zaunar da duwawunta kan gurin zama ta sunkuyar da kanta Bata sake motsiba bare iya magana. Zuciyarta ta Dena harbawa da qarfi sbd rashin kuzarin jikinta dayayi sanyi matuqa da Hakan tayi shiru Tana jiran hukuncin Allah akansu. Aqeel ma kallo daya yayi Mata ya fahimci tsananin sanyi da sarewar datayi Dan haka shima ya kasa magana suka barwa Allah komai. Haj maryamah daketa faman kiransa a waya bai dagaba sbd wayar ya Barta a mota da Haka take Hankalinta ya tashi itama sbd taji fitar motarsa da daddaren. Takira Haj Kaka Amma ance baya can gidan Dan Haka Kai tsaye insha Allah Yana gurin Zainab. Wurgi tayi da wayarta kan gado tareda Dan rufe ido Tana dafe goshinta qaramin tsoki na fitowa bakinta. A asibiti kuwa komai ya lalacewa su Zainab da likitoci sukaita fada akan rashin kawosa asibiti da wuri yaga likita. Zainab dai Bata iya cewa komaiba saidai AQEEL dinne kawai yake iya Basu hakuri Yana sanar musu da shima bai sani rashin lafiyar tasaba. Tun suna saka ran Jin wani bayani daga likitoci bayan tarin magani da allurai da drips dasuka rubuta aka siyo Babu abinda suka sanar musu sbd malam din dai su kansu Basu samu ya farfadoba Amma dai suna saka ran farfadowar tasa Koda tsakiyar dare ne. Anan suka cinye Daren zaune kofar dakin emergency babu Mai iya doguwar magana acikinsu... Qarfe biyar na asuba Allah ya karbi ran malam Umar sanda Bayan ya bude idanuwansa akan Zainab Aqeel dake gefen., Kallonta kawai yayi tsawon sakanni kamarma baisan meyake kalloba sbd kwata kwata baya hayyacinsa na lafiya, Akan Aqeel yakuma juyar da kwayar idanuwansa shima ya kafesa da kallo daga Hakan ya iya bude Baki daqyar yana kokarin Jan shahada ahankali ahakan Ransa ya fita. Innalillahi wainna IlayhirRajiun Innalillahi wainna IlayhirRajiun" Shi kadaine kalmar da Aqeel yake iya kamowa bakinsa da zuciyarsa.. Zainab kuwa ahankali ta Isa garesa tareda zuba Masa idanuwanta dasuka Gama galabaituwa. Ahankali Allah yabata ikon iya bude Baki tace" Ya rasu ne Aqeel???? Sunkuyar dakai Aqeel yayi Yana kasa riqe jarumtarsa hawaye na kufce Masa masu yawan gaske. Ganin Hakan yasata itama sauke kan ahankali tareda matsawa ta zauna bakin gadon takai hannunta na rawa ta Dora akan na malam din, Sam idanuwanta bushewa sukayi suna Mata wani radadin yaji Amma kukan yakasa zuwa tsabar tashin hankali da duhun daya rufe zuciyarta. AQEEL kuwa kuka yakeyi na hawaye sosai sbd rasuwar shikam tazo Masa ne Kai tsaye daga sama sbd baisan uban nasa Kuma malaminsa baida lafiyaba duk kwanakin. Rufe gawar akai suka fito daga dakin suka zauna Babu Mai iya magana acikinsu Dan kuwa dukkansu sunyi nisa a fita hayyaci. Ta bangaren Haj maryamah ma kuwa Bata daina kiransaba tsawon Daren sbd bai taba kwana ba a waje duk rayuwarsa Idan dai baya gida to Yana gidan Haj Kaka Amma yau din tazo da sabon Al'amari. Kiransa take Tana sakewa Amma baya dauka sbd wayar na mota... Duk yanda takai ga danne zuciyarta saida ranta yakai maqura a baci tareda shiga tsoro da tashin hankalin idan ba wani abun ya samu Dan nataba, Tanason Kiran Zainab taji idan gurinta yazo Amma zuciyarta taqi barinta Kiran dan Haka a tsakiyar Daren gaf da asuba takira umma ta sanar da ita sbd ita takira Zainab din. Adaidai lokacinda ake fitowa sallar asuba alokacin Kiran umma yashigo wayar Zainab dake zaune kofar dakin da gawar mijinta yake, AQEEL kuwa yashiga masallacin asibitin sallah baidawoba. Idanuwanta sunyi wani irin nauyi sosai,Babu abinda yake cikinsa sai radadin bushewa na kukan da suka gaza, Daqyar ta iya gane sunan Mai Kiran ta daga ahankali takai kunnenta tareda Yar shaqaqqiyar sallama sbd makoshinta daya bushe tun tsakar dare har zuwa lokacinda mijinta ya karba Kiran ubangiji. Umman na Jin Zainab ta dauki wayar Bata tsaya Jin komaiba Kai tsaye tace" AQEEL na gurinki??? Daqyar Zainab taja numfashi tace, "Eh.... Bayan Hakan umma Bata tsaya Jin komaiba ta rufe Zainab din da fada sosai akan bazata iya Bari maryamah ta Sabu da 'danta ba harsai ya tafi Babu sabo da shakuwa tsakaninsu, Meyasa bazata zama sanadi na alkhairi ba saina fitina,,??? Kuma ita Maryamah data haifi 'dan batai qyashin bar Mata shi Yana yaroba sai itace zataji qyashin barin maryamah da 'dan su samu nasu lokacin suma...... Dan batasan zafi da ciwon ciki da haihuwar 'da bane shiyasa take saka son Kai a lamarin uwar data haifi 'da... Zainab zuciyarta takusa bugawa ta tarwatse tun lokacinda rai ya fita ajikin malam sai alokacin tasamu kuka Mai karfi yazo Mata Dama nemansa takeyi Amma zuciyarta ta mushe qyam sbd girman tashin hankalin data Shiga sai gashi masifar su umman tasa kukan yasamu zuwa. Umma cikin waya dataji kukan sai ta tsaya da mamaki Tana cewa, "Lallai Zainab kin samu sake, Ina fara Miki fadan shine Zaki fashemun da wannan kukan kamar wadda na kashewa miji Wato ke bakyason fada yanzu...... Wurgi Zainab tayi da wayar da qarfi Tana sake fashewa da kuka sosai Mai bayyanarda tsananin qunci da radadin dake cikin zuciya da jininta ga wani ciwon Mara Mai qarfi daya soketa a take sbd tsananin tashin hankalin baqin ciki da qunci wani akan wani.. Irin kukan datakeyi yasa AQEEL daya kusa isowa gurinta ya qaraso da sauri hankalinsa na sake tashi sbd bai taba ganin Mamin tayi irin wannan kukanba. Yana isowa gurinta taji nauyin zuciyarta ya qaru sbd itadai Allah ne ya saka Mata kaunarsa fiyeda komai Amma koyaushe baqin jininta da kukan da ake sakata akansa ne.... Wane tashin hankali yafi na rashin mijinta Wanda shi kadai ne gatanta, Rufin asirinta, Uban cikinta, tarasashi ayau Amma ko ayau din laifinta ake gani tareda gorin haihuwa da maganganu masu qunar Rai da qarin radadi akan Wanda tasamu kanta aciki yau. Neman rikicewa Aqeel keyi da yanayinta Amma ta dakatar dashi ta hanyar dakatar da kukan nata aka Basu gawar a motar asibiti suka nufi gida. Koda suka iso gida kusan duka dattijan anguwa wasu daga jama'arsa da dalibansa manya da yara kusan duk sun fara halarta Dan Jin labarin rasuwar tasa. Babu Bata lokaci aka hau gyara gawar Dan janaizarsa, Aqeel duk da matashi ne da shekarunsa Basu Gama zama na manya sosai ba dashi akai komai sbd shine tamkar Dan malam din Dan Haka kusan kowama shi yakewa gaisuwar rasuwar. Ahaka akai janaizar Malam Umar Sanda mijin Zainab aka kaisa gidansa na gaskia. Dangin mahaifin Aqeel din wasu da yawansu sun halarci janaizar sbd Malam din dakuma Aqeel dayayi rashin wani uban a Karo na biyu. Gashi rasuwar ta dakesa sosai shima kamar yanda tayiwa Zainab mugun duka. Acan cikin gida kuwa Zainab Tunda suka dawo makotanta ne a tareda ita suna tayata zaman,. Bayansu batada dangi batada kowa da zaizo Mata. Haj maryamah sai bayan da aka kaisa makwancinsa aka dawo Aqeel ya iya samun damar kiranta ya sanar Mata abinda yafaru. Addua tayiwa malam din tareda nema Masa rahamar Allah daga Hakan sukai sallama. Umma Haj maryamah dince takirata ta sanar da ita sai alokacin ta fahimci abinda yasa Zainab ta kashe Mata waya dazu Dan kuwa harta dauka zafi da Hakan matuqa. Itama adduar samun rahama tayiwa malam Sanda din sukai sallama. Kiran wayar Zainab din sukayi su dukan Dan Yi Mata taaziya Amma Bata shiga sbd Tunda tayi wurgi da ita a asibiti batasake bi kan neman wayarba Hankalinta baya kan wayar kwata kwata. Da daddare gidan yakoma daga ita sai Aqeel Wanda daqyar ya iya sata taci abinci da maganin zazzabi sbd zazzabi Mai qarfin gaske ta wuni dashi dan har wani hucin zafi jikinta keyi na zazzabi... A gidan ya kwana palon malam sbd bazai iya barinta takwana gidanba ita kadai sbd yanayinta. Cikin tsakiyar dare ciwon Mara Mai qarfi dataketa daurewa tun safe ya taso Mata gadan gadan.. Tsoro da tashin hankalin rasa cikinta yasata kasa neman Aqeel ta zauna Tana hawaye da hada uban zufan azaba. Cikinta wata bakwai ne tasan bai Isa haihuwaba Amma ayanda takejin wannan azabar da wuya idan ba barin cikin zatayiba. Acan bangaren Aqeel Tunda ya shige yaketa sallolin darensa daya saba Yana idarwa yayi adduoinsa ya zauna Yana Shiga tunanin daketa addabar ransa tun Bayan janaizar Baba malam wato jibi ne tafiyarsa UK Yaya zaiyi da Maminsa kenan yanzu?? Ga juna biyu ajikinta Dan Haka a yanzu dinne tafi buqatarsa itada babyn Dan kuwa sunzama amanarsa yanzu, Sun zama ahalinsa da zai tsaya musu ya zama gatansu Dan kuwa Amanar Hakan ce malam yabar Masa alokacinda ya kafesa da ido gabanin rasuwar tasa. Yanzu tayaya zai iya tafiya yabarsu anan tsawon shekaru? Waye zai kula Masa dasu kafin yadawo din?? Bazaiso qaninsa ko qanwarsa su taso ba acikin gata da kulawarsaba....... Nishin Maminsa Mai qara yasashi juyawa ya kalli kofar palon Yana Dan miqewa tsaye ahankali yanufi kofar Dan tabbatarda abinda yakeji. Wani wahalallen nishin takuma saki cikin azaba Ba shiri ya fito Yana Kiran sunanta cikin kulawa da damuwa daga bakin kofar dakinta yace" Mami bakida lafiya ne? Meyake faruwa?? Daqyar ta iya Kiran sunansa Tana cewa yashigo. Da saurinsa ya shigo Yana kallonta zaune ta hada gumi da hawaye sosai Kusan ma azabar taci qarfinta da Haka ba wani tsaiko Tunda baisan mezaiyiba ya kamata suka fito Allah yasa motarsa na taredashi bai aka gida ba sbd Nan din ba gurin ajiye motar Dole sai kofar gida. Dare ne sosai Amma baiji shakkar komaiba ya nufi asibiti da ita Duk hankalinsa yagama tashi, Tsoro yakeji yanzu na mutuwa, Yana tsananin son Maminsa bazaizo mutuwa ta rabasu ba yanzu, Idan itama ta tafi tabarsa a duniyarsa baida kowa kenan Dan kuwa Maminsa itace yakejinta a jininsa tamkar itace jininta yake yawo ajikinsa. Kai tsaye labour room akai da ita sbd da Alama haihuwace tazo Mata gadan gadan Babu shiri lokaci baiyiba. Kasa zama yayi Tunda aka Shiga da ita gashi yakira wayar ummansa yafi so ashirin Bata dagawa duk da yasan darene Amma yasan batada nauyin bacci Kuma takan tashi itama sallar dare wani lokacin Dan Haka zaiyi wuya a nemeta baa sametaba da dare. Magani da duka abubuwan da ake buqata aka rubuta Masa yaje pharmacy din dake cikin asibitin ya siyosu Komai ishashe Mai yawa. Kaya akace yaje yakawo sbd haihuwace zatayi. Da mamaki da tsoro yace, "Mamin ce zata haihu yanzu? Dama lokacin yayi ne? Bayani sukai Masa na cewan preterm labor ce maana haihuwa a wata bakwai din zata sbd matsalolin da cikin yasamu gashi bai kaiba. Da sauri ya juya ya nufi gurin motarsa saikuma ya tsaya sbd yasan Babu inda zai samu shago a lokacin. Dawowa yayi Yana jiran afito sallar asuba dasuke kokarin Shiga shima yai alwala ya Shiga masallacin. Ana idarwa sama sama yayi adhkar ya fito ya ja mota ya nufi gidan tsohon driver din Dadynsa da yanzu shagone dashi na siyarda Kaya. Aminu na masallaci Aqeel yazo nemansa Dole ya dauko mukalullan shagonsa suka nufi shagon ya bude ya basa kayanda yake buqata Shima Dole transfer yayi Masa Dan Babu cash a jikinsa, Allah Kuma sai yasa shagon nasa baa sakuwa yakeba da Babu Wanda zai bude musu kasuwar alokacin. Koda ya dawo asibiti da siyayyar kayan baby masu yawa sosai har Allah yasa Zainab din ta haihu lafiya ta samu baby girl wato 'ya mace saidai babyn batada qwari ko kadan Dan Haka Yana kawo kayan aka Danyi Mata Shiri aka sakata cikin babys incubator da ake aje jarirai irinta. Da farko tsoro yaji Jin babyn na cikin kwalba Amma Kuma sun Masa iya bayaninda zai gane yakuma ganar da mamarsa kamar yanda suke tunani. Bacci Mamin tasamu bayan magani da allurai tareda tea Mai zafi datasha Dan Haka sai alokacin yasamu ya tafi gida guraren 9 na safe kenan. Gidansu ya nufa direct sashen mahaifiyarsa ya nufa ya taddata zaune akan dining Tana breakfast a shirye cikin shigar dake nuni da fita zatayi. Qarasowa yayi jiki a mace yana gaidata ya zauna kan dining din ya zuba ruwan zafi Yana hada tea. Kallonsa tayi lokacinda yake Shan tea din ahankali cikin sanyi da nutsuwa tinaninsa nakan Maminsa. Zatayi magana ya dago ya kalleta cikin nutsuwa yace" Umma Mami ta haihu da asuba yau Amma babyn is not okay Tana incubator.. Kallonsa tayi cikeda mamakin Dama Zainab cikin da aka fada gaskia ne harya tsufa da haihuwa yanzu haka.. ##MAMUH# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 13 Cikin dan boye mamakinta tareda kokarin basar da tsananin fushi da bacin ranta akansa na tun jiya daya kasa ko daukan wayarta Sam yaqi lokacinta.., Ahankali tace, "Allah ya raya abinda tasamu din, Jaime kuma yau ya kamata kazo kasan abinda duk Zakayi kasan dai zuwa Jibi zaka wuce. Numfashi yadan sauke kadan yana cewa, "Ummn insha Allah zan samu time naga yanda zan qarasa sauran shirin nawa. Miqewa yayi daga zaman da yayi yabar gurin Kai tsaye mai aikin gidan yakira ya bata umarnin hada breakfast lafiyayye a basket tukuna ya wuce bangarensa. Tubewa yayi ya zari towel qarami ya rataya a wuyansa daga shi sai Qaramin boxers ya nufi toilet. Wanka yayi yafito ya shirya Kansa na tsananin sarawa da alamarma idan ya kwanta zazzabi shigarsa zaiyi Gaishi da komaima a gabansa yana neman rikice masa dan kuwa a yanzu da maminsa tayi irin wannan haihuwar bazai iya tafiya yabarta ba, Ga rasuwar Mijinta, Ga haihuwar bagatan, Ga babyn na incubator Tayaya zai tafi yabarta a wannan yanayin bayan yasan babu Wanda zai iya kular masa da ita. Cikin black qananun kaya yafito yasa samira takai masa basket din mota ya fice daga gidan Kai tsaye batareda yaje gurin ummansaba tasan da fitar tasa dan zata iya kawo masa wani uzurin dazai hanasa fitar. Koda yakoma asibiti Maminsa ta tashi tana zauna fes cikin wasu kayan da alama sun taimaka mata tayi wanka ta sake shiryawa Fuskarta ya kalla yaga babu walwala ko farin ciki saima sake shiga damuwa da tsoron babynta kada itama ta rasata, Tea ya hada mata dakansa ya zauna gefenta yana kallonta cikin tsananin kulawa da bata tabbaci yace, "Mami kada ki taba yankewa kanki rahama dan rahamar ubangiji bata yankewa, Ina nan,matuqar ina raye mami dake da babyn nan bazaku taba rasa gatanku ba insha Allah, Wannan babyn zan zama gatanta, Zan bata farin cikin da kowanne dan yake fatar samu wannan alqawarina ne idan Allah yabani tsawon rai da lafiya to tabbas nine babban yayanta kuma ubanta dazai tsaye mata a komai dan haka mami kada kisa damuwa kiyi mata adduar samun lafiya baba Malam kuma adduar samun rahamar ubangiji. Da yake kukanta ya qafe qyam baya zuwa tun jiya dan haka bata iya cewa komaiba saima Jin nauyin zuciyarta daya qaru duk da alqawarin da Aqeel din yayi mata akan future din 'yarta sai hakan ya sata shiga fargaba idan aqeel din ya tafi kafin yadawo waye sukedashi. "Allah",zuciyarta ta tinatar da ita Daqyar ta iya cin abincin daya tilasta mata ci dan daga bakinta har maqoshinta zuwa cikinta abincima kamar yankar matasu yakeyi a halinda take ciki. Bayan tagama akace zaa kawo mata abubuwan da zata ja Nono zaa je abawa babyn. Aqeel ne yakuma bada kudi aka siya komai aka kawo mata nurses biyu suka taimaka mata aka dan samu nono shima daqyar da wahala. Neman alfarmar ganin babyn Aqeel yayi suka tafi tare harda Mamin wadda take tafiya a hankali sbd rashin karfi da damuwar data gama ci da mamaye kuzarinta. Suna isa saida aka dauki mintina kafin nurse ta fito da babyn kointa a rufe dunqule cikin tattausan bargo mai tsada da kyau pink ta miqawa Aqeel din ita. Nauyi yaji zuciyarsa tayi lokacinda aka miqo masa babyn saida ya sauke numfashi boyayye kafin ya miqa hannayensa ya Karbeta cikeda tsananin so da Kaunarta tun baiga fuskartaba. Gefen mamin ya dawo ya zauna tareda dan bude musu babyn suna zubawa 'yar qaramar fuskarta idanuwansu kowanne cikeda Kauna da tausayin tazo duniya a marainiya. Wani numfashi mai zafi da qunci Zainab ta sake tareda Dagowa ta kalli Aqeel daya kasa dauke idonsa akan babyn Ahankali ta iya furta, "Aqeel kai kadai takeda kayi mata huduba da suna.. Dama abinda yake shirin yi kenan saidai sunan dayake Ransa yana fatar idan ya saka hakan yasa kaunar babyn yashiga ran mai sunan... Ahankali ya dagota sama yakawo daidai fusktarsa yayi mata huduba tareda kiranta da sunan MARYAMAH.. Kallon maminsa yayi alokacinda ya furta sunan daya sakawa babyn a fili... Batace komaiba kamar yanda har cikin ranta bataji komaiba na damuwa ko rashin jin dadin sunan, Har a ranta sunan yayi tunda shine ya zaba sunan, Kuma sunan yar uwarta ne Jininta da bata da kowa sai ita da yayanta da suka zama biyu yanzu wato AQEEL da MARYAMAH. Hannu nurse ta miqa masa Akan ya bada babyn a maida ya maida kallonsa kan babyn yana kallon fuskarta cikeda kulawa da kauna, Hakanan yakejin kamar idan ya bada MARYAMAH din ya Rabu da ita kenan. Miqata yayi bayan ya sake rufeta koina kamar yanda aka kawo musu ita. Dakin da maminsa take suka koma ko zama baiyiba ya fito yaje ya biya kudin komai da komai harna sallama dan haka babu abinda zasu Nema har ayi sallamarsu insha Allah. Daga can gida yakoma sbd kiranda ummansa ke masa. Yana isa ta rufesa da fada amma dai bayan hakura baice mata komaiba saima maganar data daga hankalinta dan saura kiris ta some. Cikin tashin hankali sabo Da mamakinsa mai tsanani tace, "Aqeel kace bazaka tafi UK ba ka fasa??? Sbd Zainab ne ko???? Sam rayuwarsa bai iya qaryaba da wani kwana kwana dan haka cikin nutsuwarsa kai tsaye yace, "Umma bazan iya Barin mami da Little MARYAMAH ba natafi, Kona tafi wlh hankalina zai rabu Inaga gwara na tsaya nan din kawai zaifi mun nutsuwa........ Tsabar baqin ciki da takaici bata tsaya tambayar sauran zantukan nasaba sai sunan daya ambata A qule tace, "Wace sabuwar shigowar aka samu little MARYAMAH kuma? Bata buqatan yace mata yar Zainab yasawa sunanta dan haka Ta zuba masa idanuwanta tana jiran amsar dazai bata dan bacin ranta qaruwa yakeyi da komaima ayanzu idan har Aqeel yafasa tafiya Akan zainab wlh wannan karon ba qaramin fushi da bacin ranta zaa ganiba. "Umma yar maminace da wannan sunan Bakuma lafiyayya bace tayaya zan barsu natafi waye zai kula dasu? Maganar tafiyata kuyi hakuri umma abarta sbd bazan iyaba..... Kofa ta nuna masa da hannu Tana kokarin danne zuciyarta daga furta kalamanda basu daceba ga 'danta. Yana fitowa bangarensa ya nufa ko zama baiyiba kiran Haj kaka yashigo wayarsa dan haka ya juya ya fice zuwa gidan haj kakan, Yana isa haj maryamah na isowa nan take sabon rikici ya tashi qannan babansa ma su uku maza duka sun saka bakinsu a maganar amma Aqeel din ya tsaya cak akan bazai bar zainab da MARYAMAH su tagayyara. Duk yanda ake tunanin kusanci,shaquwa da girman kaunar dayakewa Zainab wannan karon sun tabbatarda abin ya wuce tinaninsu dan haka hankali ya tashi cikin kwana daya lamarin ya zama babba dan kuwa su dangin mahaifinsa duka tsananin laifin haj maryamah suke gani Dan itace tayi watsi da 'dan ta Barwa zainab din har Aqeel din yazo gashinan idanba zainab da baya Jin kowa a ransa, Umma tayita kiran wayar Zainab din yafi so dari da dori amma bata samu dan haka takejin kamar ta zama tsuntsuwa tazo ta samu zainab tayi mata duka, Sun rabu da ita kowa ya kama rayuwarsa amma takasa barin yar uwarta taji dadin rayuwarta da 'danta Yanzu gashinan itama ai ta Haifa tata yar tabarsa da tasa uwar taqi. Hannuwansu su haj kaka suka cire sbd duk yanda sukeson tafiyarsa karatu sunfison farin cikinsa akan nasu dan haka suka hakura Akan yanda yakeso din kuma suka amince da yaci gaba da kulawa da zainab da MARYAMAH.. Jin hakan yasa zuciyar haj Maryamah bugawa qarshe dai saida aka hada da Kaita asibiti dan kuwa jininta yayi mugun hawan data kusa samun matsala. Umma dataga zasuyi biyu babu sai gata ta iso ba shiri gashi da a ranar zai wuce Abuja Gobe su wuce UK din. Hankalinsa sosai yatashi ganin Halinda mahaifiyarsa tashiga akan lamarin dan haka sai jikinsa yayi sanyi ya zauna tareda ita yana nuna mata kulawa da kauna qarshe umma na ganin irin tsananin son dayakewa mahaifiyar tasa itama sai sukayi magana da maryamah sukai shawara. Shawararsu suka sanarwa Aqeel din akan haj maryamah din zata karbi zainab da 'yarta su zauna a gurinta insha Allah. Da farko hakan bai kwanta masaba dan kuwa hankalinsa yafi kwanciya da kulawar zainab din a hannun dangin mahaifinsa amma kuma duba da yanayin unman tasa data shiga damuwar tafiya sai kawai ya amince ahakan jikinsa duk yayi sanyi. Yanason zuwa gurin maminsa amma itama Ummansa duk takasa barinsa sbd yanayin jikin nata Haka ya hakura. Washe gari tunda safe ya shirya tsaf batareda lokacin wucewar yayiba ya tafi asibiti tareda umma gurin zainab. Batayi wani mamaki ko damuwar rashin dawowarsa a jiyan ba sbd tariga tasan zuwan nasama Allah kawai yasan irin fitinar da akeyi a gidansu akan hakan. Ganin umma ya sata jin sanyin jiki dan kuwa tasan dole sai wani abu yafaru umman ke zuwa dan haka tasan akwai wata rigimar. Gaida umman tayi cikeda girmamawa Umman ta amsa tareda Yimata gaisuwar mijinta da Barkan haihuwarta duk lokaci daya. Aqeel ne da Kansa jiki a mace cikin kulawa yayi mata bayanin tafiyarsa a yau din tareda sanar da ita daga asibiti gidansu zata koma da zama komai ya wuce tsakanunta dasu ummansa sun karbeta ita da little MARYAMAH. Shiru tayi zuciyarta na shiga tunanin lamarin Shiyasa umman tazo kenan dai akwai rigimar da akeyi din Wadda tasa suka aminta zasu amsheta Amma dai kuma a yanzu datakeda 'ya batajin zamanta gidan haj maryamah din zai yiyu sbd Dalilai da dama, Haj maryamah bazata taba son Maryamah qarama ba sbd tun asali batason masu aiki dake da qananun yara Bare ita datakeda jinjirar 'ya, Tayaya zata iya watsi da yarta tayita aikin bautarda ko yar tasan baa kaunaci ganiba, Bayan haka Tayaya zata koma kurkukun da Allah yasa ta fito da qyar da 'yar marainiyar 'yarta suje itama rayuwarta ta mutu kamar Tata tun kuruciya har tsufa dan kafin Aqeel yadawo ya zama Gatan maryamah din tuni ta rasa abubuwa da dama. Ganin yanda tayi shiru yasa umma kallonta a shagube tace, "Ko kinfi karfin zama gidan ne tunda yanzu kema kin zama uwa babu Wanda ya isa dake. Shiru Zainab tayi batace komaiba. Cikin dan fada umman tace, "Da tsufana amma kullum Ina hanyar tafiya mai shegen nisa sbd ke zainab, Duk zuwana babu na lafiya sbd rikicin halinki ne Dana yar uwarki, Yanzu Ana fatar yaron nan ya tafi karatun nan angama komai rana tsaka sbd ke yasake cewa bazashiba Yanzu an samu ya aminta Zaije tunda ya shiryaki da mahaifiyarsa kin tsaya tunanin ta yanda zaki sake hargitsa lissafinsa ya fasa tafiyar ko zainab????? Mun koma ga wadda ta Haifi 'dan ga wadda muke rarrashi akansa sbd isa da ikonsa da Allah yabaki.. Jin hakan yasa zainab taqaita fitinar da cewa ta amince zata koma can din karya damu ya wuce karatunsa kawai Allah yabasa saa da nasara. Batason fitina da tashin hankali da gorinsu umma dan haka ya yanke zancen da hakan dan a samu ya tafi Suma su umman dan asamu ya wuce din yasa sukace sun shirya da zainab din komai ya wuce duk da kusan umma ce take kidan kuma take rawar Ita haj maryamah dai taqi saka baki sbd jikinta da zuciyarta dasuka kasa sakewa idan ba ganin tayi Aqeel din ya tafi ba dan kuwa da gaskiarsa magana daya tak yake tsayawa akai ba tafiyar zaiyiba idan ba zainab da 'yarta yaga yabarsu a cikin kulawaba. Yaje ganin little MARYAMAH amma basu bashi damar daukantaba saidai yaganta daga cikin kwalban Dan haka yayi mata addua sosai da fatar tsarin Allah gareta yafito. Zainab duk inda zuciyarta take tayi rauni sosai na rabuwa dashi din amma ta boye ta danne a ranta sbd kaucewa laifi gun umma kokuma hanasa tafiyar... Addua tayi masa sosai tareda fatan samun dibbin nasara da cigaba a rayuwarsa. Harya baro asibitin kasa hada ido yayi da maminsa sbd yana iya hango damuwa da tashin hankalinta harma da firgicin tafiyarsa ya barsu itada little amma kuma tunda yasan gida yabarsu to tasa damuwar ta dan ragu yanada nutsuwar tafiya yanzu. #MAMUH# #MARYAMAH AMAL IDON NERA #DR AQEEL ASAD #HAJ ZAINAB IDON NERA #life#love#hotlove#marriage# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 _*Arewabooks@Mamuhgee*_ 14 Yana barin asibitin ta zainab ta sauke wani kasalallen numfashi tareda sauke kanta qasa sbd idanuwanta dake kadawa jajir.. Fatan samun nasara da albarkar ubangiji tayi Masa a duk dinta yake sbd Allah ne kawai yasan ranar dawowarsa yasamesu ko wane yanayi Kuma sai yanda Allah yasa. Zamewa tayi ahankali ta kwanta kan gadon datake tana rufe idanuwanta duk tasan ba baccin zatayiba. Aqeel kuwa Yana Isa gida breakfast yayi batareda Bata lokaciba yagama aka fiddo da luggages dinsa suka fito hannunsa cikin na mahaifiyarsa dakejin kamar ta goyasa Dan dadi da farin ciki, Ta matsu taga ya wuce kafin zainab ta bugo tace 'yarta ta mutu yafasa tafiyar Kuma. Dashi da uncle dinsa alh Yusuf suka wuce Har airport haj maryamah din ta rakasa sukabi jirgin Abuja Wanda a Daren ranar jirginsa zai tashi shima daga Abujan. Tana dawowa wata irin lafiyayyar hamdala tayi tada tabbatarda jirginsu ya daga At last dai tasamu 'danta yatafi Yayi nesa da zainab Yanzu tasamu damar da zata ringa ziyartarsa shaquwa da kaunar dayakewa zainab duk zai maido kanta ya ragewa zainab din. Wuni sukai a gidan cikin nutsuwa da farin ciki daga ita har umma. Saida yamma tafito a shirye Dan zuwa asibiti ganin likitanta dazai sake duba dp din nata. Tareda umma suka tafi asibitin Suna baya driver na jansu cikin daya daga cikin lafiyayyun motacin gidan. Umma ma ciwon baya da qafafun datake fama dashi aka dubata akai suka fito zasu nufi mota umman tace suje haj maryamah ta dubo zainab tunda tana asibitin itama. Da mamaki haj maryamah takalli umman sbd sanin asibitin ta kudine sosai Dan basuda ko irin dogayen dakunan ward haka Duka dakunansu daddaya ne Amenity rooms dai Kai tsaye. Cikin basarwa umman tace" Atoh, ai danki ne ya kawota Allah ne kawai yasan uban kudin daya kashe daga haihuwarta zuwa yanzu, Ko kudin haihuwar ba qananu bane gana jinyar 'yar Kuma acan wani dakin daban..,ai wlh maryamah kinyi sake sosai,. Ace 'danki da Kika Haifa Yana hada kainarki data wata Duk laifinki ne Dan kece Kika barwa zainab 'dan gashinan yanzu bake kadaiba munata fama dashi Ga shegiyar kafiyar tsiya agunsa Shi ala dole yasan Allah baya qarya baya magana biyu. Numfashi haj maryamah ta sauke tana kasa cewa komai sbd tarasa abin fada. Dakin da zainab din take suka nufa tunda umma tasan dakin dasukazo tareda aqeel kafin wucewar tasa. Koda sukaje tana kwance idanuwanta a rufe tana tunanin mijinta da 'yarta datazo ta zauna tsakiyar ranta, Sam Bata qarar da hakan da yake zaunuwa Aran mahaifiyarsa ba sai yanzu data sake qararwa duk da har lokacin kaunar aqeel mai girma tana cikeda ran nata sai takejinsu su biyun sun cike mata zuciya tako Ina. A tsawon shekarun datayi tana wankin wasu daga cikin kayan haj maryamah da gyaran dakinta tareda wankin toilet dinsa to tariga ta haddace qamshinta ras acikin hancinta Dan haka suna shogowa dakin tun kafin ta bude ido hancinta ya tabbatar mata da 'yar uwartace ta shigo. Ahankali ta bude idanuwanta dasukai jajir a kumbure ta kallesu tareda sauke Kai tana sake gaida umma kafin ta gaida haj maryamah din. Dukkaninsu kusan atare suka amsa gaisuwar sai haj maryamah data gyara tsayuwarta tana kallonta tayi mata gaisuwar rasuwar Mijinta kafin daga baya ta tambaya baby. Amsawa zainab tayi tareda cewa ta gode Allah yabada ladan gaisuwar malam din. Shiru sukai dukkaninsu saidai umma ce tafara maganar zainab din idan ansallameta taje gidanta tafara tattara kayanta tasan yanda zatayi dasu tukuna saita wuce can gidan haj maryamah din. Gyada kai tayi kawai batareda ta iya bude Baki tai maganaba Dan batajin zata iya. Basu wani jimaba suka tafi bayan haj maryamah din ta Ciro 10k daga handbag dinta ta ajiye mata a gefe na dubiyane ko sadaka ne tabata oho. Bayan tafiyarsu tashi tayi ta nufi toilet din dakin tasake Dan kamo ruwa ta fito Takoma ta zauna tana zubawa 10k din da itace alkhairin farko dazatace Yar uwarta tayi mata na kudi dai. Da daddare Saida aka Kuma zuwa aka matsa nononta still har lokacin ba komai dayake Acikin siyayyar da aka rubutawa Aqeel ya siyo harda Madara Kuma kaman yasani ya siyo musu da yawa. Washe gari da yamma tayi tunanin Kiran aqeel din sbd tasan Kila ya Isa a time din, Tunaninta tsayawa yayi data tuno da batada waya yanzu tun rasuwar malam ta rasa wayar da rikicinta dasu umma. Wani nannauyan numfashi ta sauke sbd shima Aqeel ya manta da batada wayar saiya nemeta yajita babu. Sanyi jikinta Yakuma Yi sai kawai ta cire ran jinsa sai Randa Allah yabada iko. ****Cikin kwanaki hudu ita kam ta warke sumul batada ciwo ko damuwar komai a jikinta Dan haka hankalinta gabaki daya nakan 'yarta MARYAMAH da itama tana Dan samun kuzari da kulawa sosai Dan kuwa Aqeel babu abinda bai tanadarba ya biya kafin ya wuce din. Baa kawo mata abinci daga gida Dan haka itace take siyan abincinta taci anan duk da nata jegon dakuma damuwar rashin miji duk yasa cikinta a bushe yake batason cin abincin, Wanda ma take nace tana siya tanaci sbd tanason tasamu Nononta ya taru MARYAMAH tasamu nono. Wasu daga cikin maqotanta sunzo har asibitin sun dubata da yarta duk da baa bada babyn Kuma dazasuzo kusan duka sun kawo mata abici wasu kudi harda kunun haihuwa mai kyau suka kawo mata Tasha kuma taji dadinsa sbd ya taimaka mata gurin samun nonon Dan ajiyewa tai tana shansa kwana biyu kafin yaqare dayake dakin akwai fridge harma da heater ta ruwan zafi. Samun ruwan Nononta yasa babynta tafara samun kuzari da lafiya sosai Dan haka takesan nono sosai gashi Daman ba laifi babyn tanada Dan girma kadan ba irin sosai takeda rashin girman Nan ba ko kadan. Acan gidan haj maryamah kuwa umma sati daya tayi ta komawarta bayan tasake zuwa asibitin so daya kafin ta wuce. Aqeel kuwa ya Isa lfy yanata kokarin fara karatunsa Amma yakasa samun Maminsa Yayiwa ummansa magana ta sanar dashi baa sallamosuba tukuna dole ya hakura harsu dawo gidan yasamu ko ummansa zata hadasa da mamin tasa a waya. Haj maryamah kuwa tini ta tattara ta wuce Abuja itama kafin tawuce tazo asibitin ta sake dubata so daya taqara Bata wasu 10k din ta wucewarta bataredama zainab din tasan gari zata Bari ba. Ahankali ahankali Saida zainab ta share kusan sati uku a asibitin kafin aka sallameta ta nufi gidanta da 'yarta. Gidan yayi datti sosai dayake lokacin iska ne Dan haka dole ta goya Maryamah tafara aikin gyaran gidan. Saidata gyare koina ta share ta wanke kafin ta fito ta samu yaro ya siyo gawayi ta Dora ruwan zafi tayi wanka tayiwa maryamah da aka koyo mata yanda zatayi mata daga asibitin. Ruwan zafin Tasha da Lipton ta kwanta suka Dan samu bacci tana tashi maqotanta Wanda Basu samu zuwa asibitinba suka shigo sunatayi mata barka da qarin gaisuwar malam. Da daddare Dole ta dafa shinkafa dayake akwai sauran abinci dasuke dashi. Da manja taci shinkafar tasake Shan ruwan Lipton tagama sauran ayyukanta ta kwanta. Washe gari ma haka ta wuni ita kadai a gidanta daga ita sai 'yarta dare yayi suka kwanta abinsu. Haka ta runguma rayuwarta data 'yarta data zama sanyin idaniyarta Kuma sanyin zuciyarta, A yanzu duniyarta 'yarta itace babban abinda yake gabanta, Batada buri ko buqatan daya wuce inganta rayuwar yarta data warware abinta tayi mulmul sbd nono mai kyau da sauran madarar datake Bata wadda har lokacin sunada sauran kusan gwanwani biyu da Basu fasaba. Aduk lokacinda tayi sallah iyayenta da Malam da Aqeel sune farko a adduarta da 'yarta kafin kanta, Ayanxu wata rayuwa take gudanarwa ta kadaici da rashin kowa, Batada wani farin ciki ko jin dadi 'yarta kawai take kalla taji qwarin gwiwa da farin cikin rayuwa, Ba laifi tana hulfar arziki da maqotanta duk da babu Wanda ya taba zuwa yabata taimako ko tallafi daga cikin mutanen malam harna Aqeel Dan haka taci gaba da lallaba abubuwan datake dasu Shi abincinta tuni ya qare dole kayayyakin gidan ta tattara ta Saida tabar katifar kwanciyarsu kawai da kayan kitchen. 'yar sanaar Saida gawayi da kayan Miya tafara Amma mutane sun maida komai bashi take suke kwashe komai data kawo Amma bashi Qarshe Kuma wasu da yawa basa biya haka zataita yawon bin bashin kudin Amma basa bayarwa koyaushe da qaryar da zasu fada. Babu inda sanaar taje komai ya karye aka rasa kudin gabaki daya Takoma tana kame kame. Watanta uku da dawowa hayarsu ta qare masu gidan suka Bata notice dole tafara tunanin barin gidan. Batada gurin zuwa, Batasan Ina zata da jinjirar 'ya ba gashi bazaso 'yarta tayi tashin garari ba. Har notice yacika batada gurin zuwa, Ana hakan ne Daren wata asabar wani mummunan tsautsayi ya sameta na shogowar qato gidanta Allah bai basa ikon yimata komaiba saidai fuskarta ta kumbura da irin Marin daya ringa zabga mata sbd taqi yarda yayi Mata komai Qarshe haka ya gudu bai samu damar lalata mutuncintaba haka itama Bata samu taga fuskarsaba. Tunda take hankalinta bai taba tashi da tsoroba irin hakan Dan haka gari na wayewa takai maganar gurin Mai anguwa Amma qarshe dai haka mutuncinta ya zube babu wani takamaimai sheda ko tabbacin abinda ta fada din sbd kusan duka anguwar ansan juna Basuda samari duka dattijai ne da tsofi To tayaya take tunanin zasu yarda kowa da mutuncinsa zai shiga yayi irin hakan. Qarshe hakuri aka Bata akan saidai daga wata anguwar aka shigo aka Mata hakan. Wannan lamarin ya sake firgita tsayuwarta ta rasa inda zata saka kanta da 'yarta, Tsoron gidan da anguwar ma takeji kwata kwata Dan kuwa duka rayuwarta ko yanda ake fyade Bata saniba sai yanzu da hakan yaso faruwa da ita, Ba kanta takejiba MARYAMAH dinta takeji tunda fyaden yanzu har yara qanana Ana yiwa, Wannan tunanin ya toshe dukkanin wata basirarta da tunanin,... Tunaninta kan rayuwarta na baya yakoma, Da wani abun yasamu 'yarta gwara taje tayita bauta har tsufa acan din. Batada zabi, batada dabara, batada mafita tunda ko abin kanta batada dolenta ta juya ta fuskantar bayanta. Littafan addini da Alqur'anan malam masallacin anguwarsu ta bada aka aje Dan masu karatu hakama siturunsa badawa tayi akaiwa dattijan anguwar kyauta Sauran kayan tarkacenta na kitchen saidawa tayi wasu Kuma ta bada sbd duk ba wasu kayan kirki bane. Koda ta iso babban tsohuwar kurkukunta wato gidan haj maryamah Adam Asad babu kowa gidan sai masu gadin gidan biyu. Dukkaninsu sun santa Dan haka babu Wanda ya hanata shiga saidai Basu bari ta qarasa cikiba dan koina a rufe yake Saida aka Kira Haj maryamah din tace abarta tashiga tukuna suka bata mukullan gidan. Kai tsaye bayan ta bude koina inda tasan kanta a dah can takuma Kai kanta goye da 'yarta. Babu inda baiyi wata irin quraba da datti a gidan, Kallon kanta tayi taji hawayen baqin ciki na gangaro mata Dan kuwa tasan rayuwar data Bari ce tadawo Amma Kuma zata iya kowace irin wahalace akan MARYAMAH dinta tasamu rayuwa a natsatsen guri da rayuwa Mai kyau. Babban aikinta na farko data fara komawa shine aikin shara.. Goya MARYAMAH tayi ta rufeta sbd qura tafara aikin shara da gyaran koina. Har harabar gidan sai data share ta gyare koina tas tadawo ta gyara Mata dakin ta wanke toilet tukuna ta sauke Maryamah sukayi wanka tazo tayi sallah ta kwanta daqyar tana rintse idanuwanta sbd ciwon baya Dana kwankwaso mai qarfi daya taso Mata. ##MAMUH# #MARYAMAH AMAL IDON NERA #MARRIAGE/HOTLOVE #ZAINAB IDON NERA *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 15 Babu komai na abinci a gidan tunda ba kowa Dan haka sai data fita ta siyo bread da lemu tasha takwanta ita kadai a qaton gidan Kamar mayya. Kusan ko anan dinma a tsorace take, Tunda wancan lamarin ya faru da ita kowane dare a firgice take kwana rungume da MARYAMAH dinta. Washe gari haka ta wuni zaune shiru Kamar hoto Sai yamma sosai saiga drivern gidan shafi'u yazo da kayan abinci masu yawa an zuba a store. Koda aka kawo abincin harya kwana biyu Bata tababa sbd babu gas Kuma batason tabawa tunda ba cewa akaiba nata ne. Kullum bread da lemu ko garinta take siyowa Tasha tayi renon yarta dare yayi su kwanta. Sai datai sati biyu ahakan saiga haj maryamah din tadawo da masu aikinta har biyu, daya yarinya dayar Kuma dattijuwa. Zuwansu yasa akayo refilling duka cylinders na gidan da gas aka kawo dole itace ta Dora girkin tunda sun iso a gajiye Kuma su din Basu taba zuwa Nan ba acan Abujan aka Samar Mata su dan haka a gidan Basu San koinaba da komai. Dayake bata taba tsallake inda takeba taje bangaren Haj Maryamah sai ya zama bangaren nata yana buqatan gyara sosai. Masu aikin nata ne sukai aikin gyara Mata koina a sashen nata suka wanke komai tareda gogewa suka kunna AC Ac dasu fridge da sauran kayan dayake aiki da wuta. Abincin Haj Maryamah din data Gama ta Basu suka jera Mata a dining ita sai daga baya bayan ta tabbatarda tagama cin abinci da hutawa taje ta gaidata tana rungume da MARYAMAH dataqi bacci tanata rigima sbd aikin girkin dasukai sunsha zafi. Kallon zainab Haj Maryamah din tayi dakyau kafin ta maida kallonta kan yarinyar daketa Kika duk ta ruda palon. Kasa magana tayi sai kawai ta amsa gaisuwarta tareda sallamarta Dan kukan gabaki daya ya rudasu su dukan. Zainab na fitowa daki ta nufa tayiwa MARYAMAH din wanka ta canja Mata kaya cikin kayanta dasuka fara Mata kadan sbd bayan kayanda Aqeel ya siya Mata batada wasu kayan gashi tanata girma. Baya tayi Mata wanka bacci tayi sai kawai ta kwantar da ita ta fito taje ta gyare kitchen din data Gama aiki ta tattara komai tadawo daki itama tai wanka tayi sallah ta zauna tana kallon MARYAMAH dake bacci cikin nutsuwa da kwanciyar hankalin irin na yara. Da daddare kasa nutsuwa da gyaran da shafa Mai aikinta tayi Mata Haj Maryamah tayi sbd akwai qura sosai Sam aikin baiyiba. Fada sosai tayiwa shafa'atu din kafin qarshe tasa aka Kira zainab itace tayi Mata gyara Mai kyau dayasa hankalinta kwanciyar tasamu ta kwanta. Washe gari zainab bata fitoba sbd batasan me zatayiba idan ta fito Babah ladi itace take aikin girkin gidan Shafa'atu Kuma tanata aikin shara da gyaran koina Dan haka saita Kama kanta a daki musamman dataga suna Mata kallon wulaqanci Dan daukarsu itama Mai aikince Gashi sunga an kushe gyaransu ansaka tayi sun dauka shiga tafisu samu agun hajiyar gidan basusan wulaqanta tafisuba. Duk uban aikin dasuketa fama dashi kwana biyu babu Wanda Haj Maryamah ke yabawa sbd tsaurin raayinta da yai yawa, Duk aikin dasuke Mata Dama acan Bata Jin dadinsa Kuma tana nunawa Koda yaushe Amma sbd su kadaine sai basa damuwa sunyi sabo da halinta shiyasa suka Dena damuwa, Amma anan duk aikin dasukai bayayi saita saka zainab tayi Mata wani sai hakan yasa sukejin daci da zafin zainab din a ransu, Musamman babah ladi data fito fili ta bayyanarda rashin kaunar zainab din dake ranta, Ita shafa'atu tana Dan taqaitawa sbd MARYAMAH data shiga ranta Dan tana tsananin kaunar yara. Girkin abincin gidan a hannun babah ladi yake Dan haka idan tagama kullum Dan kadan take bawa zainab haka zataci ko Bata koshiba zata Sha ruwa ta Kama kanta gashi tana shayarwa tana buqatan abinci sosoi gashi mukullin store a hannun babah din yake koyaushe da gayya take yawo dashi a jikinta duk inda zata. Idan har tasamu taci abinci isashe yanda ya Kamata to itace tayiwa Haj Maryamah girki aranar dan bako yaushe haj maryamah din ke Jin Dadin abincin babah ba. Shi gyaran bangarenta Kuma tuni yadawo kan zainab din da batason na shafa'atu Kuma tanada qarancin yarda shiyasa zainab kawai ke Mata gyaran daki taji hankalinta akwance da dukiyarta. Bayan gyaran sashen Haj Maryamah harda abincinta yadawo kanta sai gashi kusan duka aikin gidan kadan ne basa kanta ga MARYAMAH da rigima sosai harma da qyuya Dan haka duk aikin dazatayi tana bayanta ko hannunta. Ahakan suka fara Jan lokaci sosai suna wani irin mugun zama a gidan tsakaninta dasu babah.. 'yarta MARYAMAH tayi wayo sosai harta iya zama da rarrafe Amma batasan kowaba bayan mahaifiyarta, Bata sabu dasu babah ba Dan basa janta ajiki bare hajiyar gidan da iyakacinta da ita idone. Aqeel kuwa yayi rokon, Yayi neman ummansa ta hadasa da mamin tasa Amma kullum uzuri take basa Har waya yace asiya abata Amma duk dai hakan bai samuba Amma tunda dai ta sanar dashi suna lafiya hakanma yasa hankalinsa ya kwanta. Babbar matsalar da aka fara samu a gidan shine tsanar da ake nunawa 'yarta wadda ko sunanta basa Kira sbd sunan hajiyar gidan ne da hakan qarfi da yaji suke Kiran yarta da KE, kokuma 'YAR ZAINAB..wannan kalmar itace abinda yake sosa ran Zainba aduk lokacinda suka Kira MARYAMAH dinta da hakan, Tana danne wannan lamarin ne matsala ta bullo tsakaninta da Haj Maryamah akan MARYAMAH din datake zuwa da ita gyaran bangarenta Dan yarinyar nata barna sosai. Tun lamarin na dannuwa a ranta har abin yafara yimata yawa Dan kuwa kusan kowa a gidan kyarar Mata 'ya sukeyi. Daga ita har yarta kamar wasu almajirai suke a gidan Dan kuwa kayansu na sakawa tuni suka mutu wasuma duk basa shigar MARYAMAH din Amma ahakn take saka Mata su tunda basuda wasu. MARYAMAH sai datai kusan shekara biyu Ta yayeta sbd yarinyar itama yanayin rayuwar dasuke ciki yafara tabata, Sam yanzu batada walwala ko sakewa yarinyar, Duk da qarancinta tasan batada sakewa komai tayi na barna dukanta su babah da shafa'atu sukeyi tun zainab na kauda Kai har tayi magana sai abin ya zama fitina Dama babah mutuniyar banza ce gidan abinci a Tasha takeda Jin gida masu kudine zaa Kai yar aikin abinci ta rufe shagonta tazo ta karbi aikin shiyasa take tsula tsiyarta son ranta tunda Haj Maryamah din Bata wani zama ba ruwanta da Yan aiki gashi yanzu itace shugaban masu aikin gidan Dan haka take zuba tsiyarta son ranta. Zainab rayuwa a gidan tafara yimata tsanani, Komai ya juye a rayuwar gidan ba kamar da ba, Idan zata sashen Haj Maryamah ta dena zuwa da MARYAMAH 'dinta sbd gudun fitinar dazata biyo baya idan tayi Mata wata barnar datafi fasa Mata laptop datayi ta aikinta. Acan dinma idan tabarta kafin Takoma sai ta tadda bacin ran wani abun Duk tabi ta fige da masifar gidan da yanzu komai ya lalace mata, MARYAMAH sbd tsangwama da kyarar datakesha yasa gabaki daya ta rasa walwala da kuzari tareda sakewa irinta yara, Idan har ba ajikin uwarta takeba Bata wani dogon motsi a gidan. Wannan yasa itama zainab din ta tasa kuzarinta gabaki daya suka koma kamar Yan gudun hijirar gidan kullum suna daki kamar masu abin kunya. Ana haka kwatsam Allah yayiwa mijin Haj Maryamah yace ta tattara tadawo Abuja gabaki daya. Da farko shafa'atu aka fara sallama sbd idan Takoma Abuja Bata buqatar ya aiki da yawa sbd hutawa takeson Yi batason hayaniyarsu Dan can gidan baiyi girman wannan ba da bazakaji motsin masu aikinbama. Ganin an sallami shafa'atu yasa hankalin babah tashi Dan ta fahimci zaiyi wuya a kori zainab duk da gata da 'ya da Bata barin tayi aiki dakyau. Babban tashin hankalin farko data fara fuskanta akan tafiyar tasu Abuja shine Haj Maryamah data Kira umma akan zata Aika Mata da MARYAMAH Qarama acan Cameroon bazasu da ita Abujan ba. Bugawar da zuciyar zainab tayi yasata dafa bango tana Dan bude idanuwanta dake Mata dishi dishi. A gabanta umma da aka Kira Kai tsaye itama tace bazata iya riqon MARYAMAH dinba sbd tsufa yazo Mata Kuma dasuka riqe uwarta tun tana jinjira me ta saka musu dashi Banda butulci Dan haka ita ma wanna halin uwarta zatayi itakam bazata iyaba. Haj Maryamah ma Kai tsaye ta nuna zainab bazataje da MARYAMAH dinba idan har umma bazata karbetaba to gwara zainab din ta nema dangin mahaifinta ta miqa musu ita. Tunda zainab take Bata taba Jin daci da radadin zuciyaba akansu sai wannan karon, 'yarta ake ture turen inda zaa Kai kowa nacewa baya son saikace wani mugun abun, Me tayi musu da tsanar dasuke Mata zata shafa 'yarta hakan wadda batasan komaiba. Tafiyar na matsowa umma ta Dage akan bazata karbi maryamah dinba, Kukan da zainab tayi Saida takai idanuwanta ma basa gani sosai, Tayaya zata iya bada qanqanuwar marainiyar 'yarta har Cameroon itama taje ta taso Acikin qangi da wahala. Kukan Rashi iyaye Dana Mijinta tayi tareda na Aqeel Wanda tuni ta cire Rai daga Kansa itada yarta. Hada dukkanin tsumman kayanta tayi guri daya Dan tasan rigimarda zaayi idan tafada raayinta na bazata taba rabuwa da 'yartaba, Idan har Haj Maryamah zataje Abuja da ita to zataje da yarta, Tasan hakan zai kawo rigima tunda ansaba takuma san ran kowa zai baci Amma bazata iya barin arabata da yartaba. Rigimar kuwa akayi sosai tareda bacin rayika alokacinda ta sanarda Haj Maryamah bazata tafi bada MARYAMAH dintaba. Umma ranta kusan yafi na Haj Maryamah din baci sbd mamaki da takaicin zainab take tafara jero Mata gorin irin rokon da Aqeel yayi musu akan su amsheta ta zauna gurinsa shine yanzu an zabar Mata rayuwar sauki da Jin Dadi zatace bazata rabu da yartaba, Ashe 'da yanada dadi shine ita ta raba haj Maryamah da nata Dan kullum cikin fada yake da mahaifiyarsa akanta. Haj Maryamah kuwa tsabar takaicin da baqin ciki Kai tsaye ta Bata zabin Idan bazataba Saida yarta to tayi zamanta Amma tasan Wana gidan an saidashi gabaki daya har masu gadi tafiyarsu zasuyi. Irin cin zarafi da tozarcinda umma tayi Mata dakuma maganganun Haj Maryamah din yasa ta sake hada kayanta guri daya. Haj Maryamah ganin Bata bar gidanba yasa tayi tunanin ta aminta da tafiyar MARYAMAH din Cameroon Dan haka tasa babah ta shirya Dan itace zatakai MARYAMAH din har Cameroon. Sai ranar tafiyar tun kafin asuba babah ta shirya sbd sammako zasuyi a tafiyar. Ayau zainab ta fito tayi magana Kai tsaye cewan bazata bada 'yartaba, Tsananin fushin da haj Maryamah da umma suka dauka yasa akai hayaniya mai girman gaske da har tasa Haj Maryamah sakarwa zainab Marin daya bawa kowa tsoro. Kasa hawaye zainab tayi sbd zuciyarta datakai qololuwar 'daci da qunci, Ayau ta tabbatarda har abada bazasu taba kaunartaba sbd qiyayyar dasuke Mata a jininsu take... Maganganun Haj Maryamah suka rufe ganinta saidai batajin zata iya barin ko gari ya waye tunda umma tabata umarnin barin gidan daga ita har yarta dasuke neman aibatawa sbd rufewar zuciya. Daurin kayanta ta dauka ta fito daga gidan tana Jin zuciyarta na tiririn zafi da azaba. ##MAMUH# #SISTERS# #MARYAMAH AMAL IDON NERA #DR AQEEL ASAD #LOVE/HOTLOVE *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 16 *_MG'S SKINCARE_*🔥🔥 Kunji takennan kunsake jinshi shin yar'uwa nace wai haryanzu baki jaraba products dinsu ba😵‍💫yar'uwa mace fa yar ado da kwalliyace koda kina dakyau akace kikara da wanka😍sufa kayan mg's basa bleaching duka kayansu 💯 natural ne sannan organic zasu gyara sukuma goge Miki jikine kawai yakara bayya ar da ainihin zallar Madarar kyawun halittar da Allah yayimiki🥰 Wai kinafama da pimples da spot afuska amma haryau baki nemi mg's ba🤔duk Mai tantama akan kayan gyaranjiki yacire mg's domin babu shakka sudin na dabanne indai problem dinki matsalan fatane yar'uwa kijaraba koda soap dinsu bi'iznillah zaki godemin👯‍♀️kayansu ga kamshi inkinjaraba kinga yanda suke na tabbatar bazakiso su Yanke Miki ba🤩08062991549 anatayi Baku sisters kusamu kugwada koda b duka kit din na gyaranjiki ba zakuga sauyin da fatarku zata samu cikin lokaci kalilan🥳jikin yazama so fresh ko Ina kikashiga kita glowing fatarki na walwali kamar madubi😘keda kanki zakina burge kanki balle wasu🤗08062991549 Adade anayi sai gaskiya sannan siyan nagari Maida kudi gida ❤️ Duk Mai bukatar products din mg's kutuntubi wadannan numbers din domin tasune kawai zaku samesu🙏 Chat 08062991549 07046881166,07067210195 Call 08064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook:mg's skincare Team glow🧖‍♀️ Yauwa nace ba masu bukatar zuma original munadashi mekyau ba hadi Mai bukata yayimin mgn 08062991549 *********** Haj Maryamah na tsaye na kallonta cikeda zafi da dacin zuciya da wani mummunan nauyi a zuciyarta zainab din ta fice daga gidan rungume da yarta, Babah dake gefen Haj Maryamah tsaye cikin shirinta tsaf na tafiya Cameroon duk jikinta neman mutuwa yakeyi da ganin samu da Rashi Dan kuwa da anbata 'yar saita Gama biye biyenta inda takeson zuwa kafin ta Isa Cameroon din. Masu gadin gidan dasuka San zainab tun kuruciya da girma suna kallon wannan tashin hankalin zuciyoyinsu na kunci ta tafiyarta da 'yarta, Babban tashin hankali da tsoronsu har ita Haj Maryamah din dawowar Aqeel ba zainab babu 'yarta Amma Kuma zuciyarta ta rinjayeta komai ya lalace tsakaninta da qanwarta. Zainab kuwa tafiya kadan tayi aka fara Kiran sallar asuba Duk da hakan bata tsayaba tafiya takeyi batareda tasan inda take jefa qafafuntaba sbd rufewar ido Dana zuciya. MARYAMAH dake goye bayanta tanajinta ba bacci takeyiba sbd tashin hankalin tuni ya tadata bacci gashi babah tsabar son tafiyar yasa Ana fara rikicin ta dauketa ta tsala Mata wanka da ruwan sanyi. Har akai sallar asuba aka fito gari yafara haske tafiya takeyi batareda tasan inane gurin zuwantaba Idanuwanta kuwa sun kada sunyi jajir sun bushe Dan kuwa kukanta tuni ya tsaya harna zuci. Tafiya taci gaba da Yi har asalin anguwarsu na gidan ubansu Wanda daqyar takawo kanta harta gane saidai tana shogowa layinsu Bata hango alamar gidansuba Dan kuwa wani mahaukacin gida take hangowa Mai girman gaske dayake nuni da gidan manya ne, Anguwar gabaki daya ta canza tazama kamar anguwar Yan shiyasa sbd kalar samari da mutanen datake gani marasa kamun Kai sai Yan siye da siyarwa dasukai yawa. Kofar qaton gida data tabbatarda Nan ne gidan ubanta harma da kusan gidajen hudu da aka hade akai gida daya dasu take kallo da idanuwanta dasuke qara rinewa da tsananin qunci da radadin zuciya. Batada komai batada kowa sai wannan gidan na ubanta Wanda takeda gado acikinsa, Saidai Kuma wannan tsarin data tadda yasa tarasa Duk wani Dan kuzarin datake ganin ta hangowa kanta. Guri tasamu daga gefen gidan ta zame ta zauna tareda rintse idanuwanta wani zazzabin sabon tashin hankaline yarufeta. Agurin ta zauna tana Jin jikinta na rawar tashin hankali, Wa zata tinkara da zancen Ina aka Kai gidan ubansu? Wayema ya santa? Maryamah da umma Kawai aka sani barema duka gidajen data sani na maqotansu babu gabaki daya anguwar ta zama kamar kasuwa kamar dandalin siyasa, ta Ina zata Samu mutumin arzkin da zata tambaya??? Shiru tayi tareda sunkuyar da Kai tana rasa tunanin kamawa, MARYAMAH dake bayanta lafewa tayi a bayan nata sbd zazzabin wanka ruwan sanyin da babah tayi Mata tun kafin asuba hakama tagansu a inda Bata taba ganin sunzo ba Dan kusan MARYAMAH din Bata taba fitaba kullum suna gida Kamar mayu. Ta Jima agurin zaune har Saida ta Dan dawo hayyacinta kadan kafin tafara kokarin miqewa sai kawai taji ihu da hayaniya ya gauraye koina anguwar take ta dauki ihu anata gudu.... A tsorace take kallon mutane dake gudu ta miqe tana neman hanyar tsira saidai tuni anguwar ta dauki wani irin yamutsin fada na Yan ta'addar siyasa harda makamai dasu tiya gas. Jefarda kayanta tayi tana neman hanyar gudu Amma babu Dan kuwa sare sare akeyi sosai A rikice tasamu ta fada gidan dake kusada babban gidan masu gidan na neman tufewa ta fado suka rufe sunata masifa da zage zagen wannan masifa dataqi qarewa kullum haka suke a anguwar. Itadai shirun tayi bayan babbar kofar jikinta babu inda Baya rawa sbd tashin hankali da quncin wannan rayuwar data samu kanta aciki Kuma. Tana tsaye agurin itada wasu da yawa wainda da alama baqi ne a anguwar suma Dan hankalinsu duka a tashe yake saidai su dukkaninsu daga cikin gidan suka fito sabanin ita da shogowa tayi. Harbe harben bindigar da akeyine yasa zuciyarta qarasa daskarewa sukuwa sauran sake shiga tsoron suka sbd tsoron kada ayi Kamen harna cikin gida tunda hukuma ce tazo ake harba bindigar. "Allah dai ya tsinewa wainnan yayan banzan da Allah bai saka musu hakuri ba, Ana abu daya duk zasubi su ishemu da kayan hayaniya, Ina ramuwar baccin da banyiba sbd kasuwar Daren jiya shine zasu ishemu harda harbe harbe."""" Daga bayansu zancen ke fitowa Dan haka dukkanin Maza da matan gurin tsoro da fargabansu yafara raguwa Dan kuwa LULU ce da kanta tafito take magana wato shahararren 'dan daudun daya Gama riquwa a bariki tareda gogewa a harkar duniyanci. Fari ne tas dashi kyakkyawa Amma babu wani Abu daya nuna tsoro ko fargaban halinda suke ciki. Kofar ya nufo Kai tsaye ya bude Yana cewa" Kuzo ku fice qartin banza da wofi wlh sai antafi daku ai Dama na Hana kowace shegiya kawomun Maza a gida ku wuce. Bude kofar yai gabaki daya ya fito batareda tsoro ba ko shakkar abinda yake faruwa a wajen. Take kuwa yayiwa mazan cune aka shigo aka kamesu duka cikin tsautsayi aka hada harda zainab wadda kwata kwata takasa gane meke faruwa Dan hankalinta ya Jima da barin jikinta. Har ansakata a mota ganinta da goyo Kuma kamar Bata hayyacinta yasa LULU cewa Banda ita. Ba musu aka sauko da zainab Yan sandan suka wuce bayan sun cika mota uku da Yan ta'addar dasuka tada fadan Dama kwartayen dasuka kwana gidan karuwan LULU. Bayan Kamen Yan sandan sun wuce anguwar ta lafa aka fara firfitowa kowa naci gaba da harkar gabansa.. Zainab kafafuwanta dake rawa takasa dagawa sbd tashiga babbar firgici na abinda yafaru din kamar kyaftawar ido. Rasa nutsuwarta take neman Yi Tafara rarraba ido tana neman daurin kayanta tabar anguwar.. A dage Lulu ya kalli zainab din cikin gatse yace" Ke Kuma daga Ina haka? Da Alama baquwar zuwa anguwar ce To maza kija qafafunki kibar anguwar Dan ba gurin zuwan irinki bane.. Da sauri zainab tayi gaba har tana tuntube zata Fadi... "Ke dawo, zo Shege kikai Kika baro gidane?? Kasa magana zainab tayi sai tayi gaba tana fasa neman kayanta duk da taso Kayan Dan basuda wasu saina jikinsu daga ita har MARYAMAH. Ganin yanda take a kamar Mata hankali tana kallon babban gidan da gadonta yake ciki yasa LULU biyota ya kirata zaiyi magana yaransa suka iso mota kusan biyu suna masa kirarin, "sai hajiya LULU" Washe Baki yahau Yi Yana kallonsu sbd sune abin Alfaharinsa Dan kuwa sune masu cire Masa baqin cikin aike kowane irine. Kallon wadda ta iso gefensa yayi yace" Siddi ki kaimun baquwar Nan ciki Ina tafe. Kallon zainab yayi yace, "Kibita Ina zuwa zamuyi magana. Qin binta zainab tayi saidai Kuma ganin shine maqocin babban gidan yasata tunanin jiran ko zata Samu bayanin dazai isar da ita inda gidan mahaifinsu yayi. Shikuwa Lulu ganin yanda take kallon babban gidan makocinsa Kuma maqiyinsa yasashi son tsayar da ita yaji Babbar fatarsa ace MANDE DS ne yayiwa matar wani abun yayi amfani da hakan ya lalata Masa suna da komai ya nuna Masa iyakarsa. LUKMAN AHMED Wanda ake duniya ta sani da Lulu Asalin Dan anguwar ne Wanda mahaifinsa shima rasuwa yayi tun Yana qanqani, Shi kadaine agun mahaifiyarsa namiji sai qanwarsa mace wadda ta rasu sanadiyar fyade da akai Mata da qananun shekaru, Rasuwar qanwarsa ita tayi sanadiyar ta mahaifiyarsa wadda ta rasu bayan sunyi yawon Sharia Har qarfinsu yaqare babu nasara sbd Dan manya ne yayi Mata fyaden bayan yayi shaye shaye. Lulu yayi gwagwarmayar rayuwa bayan rasuwar mahaifiyarsa ya dauki fansar abinda akaiwa qanwarsa da hannayensa ta hanyar saka mugun itace yaron da yayi barnar dukan da yayi sanadin daya rasa idonsa daya da qafafunsa duka biyun tareda hakoransa na Hana guda shida. Hakan yajawa Lulu masifa Mai tsanani aka aikasa gidan yari tsawon shekaru goma Sha daya Yana fitowa yashiga harkar siyasa inda yasamu shahara amatsayinsa na 'dan daudun daya Gama cire tsoro da shakkar kowa. Lulu yasamu shiga da suna sosai duniyar Yan siyasa da Yan duniya, Gidan abinci ya bude babba Mai kyau da tsada,. Ana haka aka Kuma yiwa yarinyar datake Masa aikin abinci a restaurant dinsa fyade Wanda yaja aka rufe restaurant din nasa yayi hasarar duka Dan arzikinsa.. Lulu yasha gwagwarmaya da wahalar rayuwa matuqa kafin yasamu yadawo gidan ubansa ya gyara.. Tun bai Gama gyaranba alhaji MANDE DS mahaifin Yaron dayayiwa kanwarsa fyade ya siye gidajen layin kusan guda hudu a jere ya bugesu yayi babban gidansa agurin batarda ya dubi lalacewar da anguwar tayiba tareda ga Kuma qarin Shi din Dan siyasa ne take jamaarsa suka sake maida anguwar ta yan siyasa. Alokacinda mande ds ya siye gidajen yasone ya siye harda gidan Lulu sbd abinda yayiwa dansa yaketa sakawawa Ana lalata komai na lulun, Rikicin siyan gidan lulun dayaqi saidawa ne yasa yane mande ds ne ke lalata Masa komai na rayuwa Dan haka yaqi saidawa qarshe ya maida gidan nasa na karuwai Dan kuwa gidan babbane dakuna birjik. Mugun zama sukeyi da junansu sbd babu Mai kaunar wani tsakanin Lulu da alhaji mande ds din, Lulu siyasar dayasan baa kaunar mande ko kadan ita yakeyi bakin Rai Dan haka yasa anguwar kullum cikin fadan sare sare akeyi na siyasa ga Kuma qaramar kasuwa a gurin, Ga gidan Lulu daya shahara na karuwai, Ga babban gidan abinci daya Kuma budewa anan Dan haka dai anguwar ta lalace gabaki dayanta babu mutumin kirkin dake zuwa, Lulu da qarfin iko da lalacewarsa da karuwansa yayi amfani ya lalata suna anguwar kwata kwata sbd kawai duk lokacinda aka ambaci anan gidan Alhaji mande ds yake mutuncinsa ya zube a idon mutane. *****Zainab ya kalla bayan yashigo palonsa ya zauna a daya daga cikin kujerun palon Yana kallon zainab data kasa zama tana tsaye tana jiransa itama. Cikin sakewarsa irin ta Wanda baida damuwa yace" Kece zakiyi magana ko nine zanyi??? Batareda tayi Masa kallon duka idoba ahankali tayi Masa bayanin gidan mahaifinta tazo nema. Da mamaki ya tambayeta gidan datake nufi Dan duka gidajen yasansu tunda shima anan ya tashi. Bayanin gidansu da mahaifinta tayi Masa take yaganeta Dan shekarunsu daya. Cikin danne dacin Ransa na shekaru dasuka wuce ya sanar da ita Shi Dan Iya Fatu ne wadda ta reneta bayan rasuwar mahaifiyarta. Da mamaki ya tambayi yanda ta haifi Yar dake bayanta Amma takasa sanar dashi komai sbd tasake shiga tsoro da firgicin rayuwa Kuma bayan Jin abinda ya samu iya Fatu dashi lulun. Zaman Dole yasata sbd kukan da MARYAMAH ta fara Ta sauketa Yasa aka kawo Mata abinci Mai kyau daga shagon kicin din restaurant dinsa tabawa MARYAMAH Dan ita bazata iya cin komaiba Duniyarta da komai nata ya tsaya. Sallar asuba da tashin hankali yasa bataiba tayi a Rana tsaka kafin taci Dan sauran abincin da MARYAMAH din ta rage bayan ta yagalgala. Da fari hanata tafiya yai sbd zai bincika Mata tagurin wa mande ds ya siye gidan nasu. Batada zabi batada mafita tunda ko ta fita batada gurin zuwa Dan haka ta zauna a gurin Lulu din Wanda kaf gidan dakinsane kawai yakeda Palo da dakuna biyu aciki kowane da toilet sbd shine Mai gidan Kuma shugaban gidan. ##MAMUH# #IDON NERA #AQEEL ASAD #HOTLOVE/MARRIAGE *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 17 *_AROOS SCENTS_* *_AROOS SCENTS_* _JAMA’AR ZAFAFA BIYAR… DAMA MABIYA MASU KARATUN LITTATTAFAN ZAFAFA BIYAR…!!_ _BARKAN KU DA WAR HAKA… YAU DA YARDAR ALLAH MUNZO MUKU DA ABUN ARZIKI. KUNSAN KAMSHI RAHAMA NE. INA MASU NEMAN INDA ZASU SAYI TURARUKAN WUTA MASU KAMA GIDAH! DA TURAREN KAYA, TURAREN TSGUNNO, TURAREN WANKA DANA WANKI DA JIKI?_ - _KAI BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA TURAREN KHUMRAH KALA KALA DA KULACCAMS NA KECE RAINI._ _AROOS_SCENTS_ _AROOS_SCENTS_ _AROOS_SCENTS_ _KUNJI SUNAN KO? *AROOS_SCENTS*_ _*AROOS SCENTS* SUNA GARIN *KADUNA* SUNA KUMA TURA KAYAN SU A FADIN NAJERIYA DA KETARE_ _LAMBAR WHATSAPP DIN SU :07067786384_ _INSTAGRAM : aroos _scents_ _SCENT HEAVEN😍SMELL RICH! LEAVE DEM WONDER WHAT YIU USED…😍A SCENT LIKE NO OTHER. SCENT THAT WARDS AWAY SMELLS_ _KYAU! INGANCHI DA KAMSHI MAI SANYAYA ZUCIYA SAI KAYAN TURAREN *aroos scents *_ ********* Yamma nayi zuciyarta takasa nutsuwa saidai Kuma ahakan tanajin sassaucin zama anan idan har tana tareda 'yarta akan zama a Abuja 'yarta na Cameroon batasan irin rayuwarda zatayiba acan tunda tanada tabbacin babu Wanda zai tsaya akanta ya Bata tarbiya, Idan har Lulu zai karba Mata haqqinta na gidan babanta zataso hakan sbd Nan kawai takeda sauran hope na inda zata zauna tayi rayuwa da MARYAMAH dint hakama idan Aqeel yadawo zaiyi saukin samunsu a gidan baban nata. Dakinsa 'daya ya bata itada 'yarta abinda bayayi baikuma taba ba Wato barin wani ko bawa wani dakinsa 'dayaba sai akan zainab itama Dan ganinta ayau tareda gane wacece yakejin kamar 'yar uwarsa ce tadawo garesa tunda dukkaninsu har zainab din uwa daya ce ta renesu abinda baida tabbaci shine idan nono daya sukasha, wato idan iyarsa ta shayarda zainab din. Itama zainab dayake Bata manta iyah dinba sbd kafin atafi da ita gidan Maryamah tun wancan lokacin iyah dince kawai take kaunarta take siya Mata wasu Yan abubuwan wasu lokacin har Saida aka tafi da ita gidan zainab sukai rabuwa Ashe tahar abada ce. 'Dakin baida girma sosai Amma nata na gidan Haj Maryamah baifi wannan din girma ba, Qatuwar katifa da wardrobe ne Acikin dakin sai madubi da toilet. Wanka tayiwa maryamah itama tayi tayi sallar ishai Dama ansake kawo musu abinci daga shagonsa sunci sun koshi. Babu Bata lokaci bacci ya daukesu daga ita har MARYAMAH tunda a matuqar wahala suke. Washe gari zaunar da ita Lulu yayi yai Mata bayanin gidansu dai agurin Mai anguwa Mande ds ya siya Kuma yasama tabbacin Shi Mai anguwa gidan a hannunsa su Maryamah suka barsa. Shiru tayi Dan batasan me zatace ba, Ita kwata kwata Bata gane komai Kuma, Abinda takeson Jin gidan na ubansu ne kokuwa na haya ne? Gidan na babanki ne halak malak ba haya ba Dan haka dai yanzu haqqinki Dole zaa Baki idan DS yaci idan Mai anguwa babu Wanda zaici ya zauna lafiya. Girgiza Kai tayi ahankali tana Dan rintse idanuwanta dasuka Dan sauya cikin mutuwar jiki tace abar maganar gidan ta hakura Dan ita din ba kowa bace, Gadon nata ba batajin tanadashi tunda dai su umma basuma San tazo neman gidan ubanta dinba. Fada Lulu ya rufeta dashi Yana takura da fadan sosai har Saida ta zayyane Masa komai na rayuwarta da dalilinta na baro gidan Yar uwar tata.. Sake Baki yayi jikinsa da bakinsa na mutuwa Dan bai dauka haryanxu akwai wainda zuciyarsu Bata aikiba Dan kuwa zainab alamu sun nuna tata zuciyar a kwance take cikin ruwa ba jini ba.. Barinta yayi Yakuma ficewa Dan baisan mezai ceba Wanda zata gane Amma dai koma menene sai anbata gadonta wlh. Daga ita zai MARYAMAH yabari wuni guda a dakin sai siddi daketa dawainiyar kawo musu abinci da abubuwan buqata. Tunda tashigo ko kofar fita daga palonsa batayiba sbd gida koina karuwai ne da maza Musamman yanzu da sukasan Lulu bayanan kowane namijin shogowa yakeyi ya shige dakin budurwarsa Dan babbar qa'idar Lulu bayason maza na zuwa gidan gurin karuwansu, Saidai kowace idan dare yayi kokum idan tana buqata tace gidan saurayin nata ko alhajin nata koma hotel ne. Siddi sosai ta nuna musu kauna itada MARYAMAH dinta sbd siddin itace Yar hannun damar Lulu Itama zaman kanta takeyi Amma tanada kamun Kai ba kamar yanda sauran karuwan keyiba. Lulu idan akwai babban abinda ya tsana a rayuwarsa shine zalinci, Bayason zalinci, Ya tsani zalinci, Musamman ga mace shiyasa duka Yan barikin dake gidansa aduk lokacinda aka cutatar dasu shine yake tsaya musu sai inda karfinsa ya qare Dan haka kowace Yar barikin dake gidan Kamar babbar Yaya suka dauki Lulu akwai Respect da bin umarni sosai a tsakaninsu dashi. Yayi tir tareda Allah wadai da jinin umma da Haj Maryamah harma da 'dansu Aqeel Dan kuwa shima baiji ya Burgesa ba tunda jininsu umman ne. Kai tsaye hukuma ya daukowa Mai anguwa aka kamasa suka kwasa zuwa police akan ya siyarda gidan marainiyar Dan Shi kwata kwata ya cire Haj Maryamah a lissafin gidan tunda tafi karfinsa ga wadda ke buqata Nan Dan inganta rayuwarta data marainiyar 'yarta Dan haka duk ubanda yakeda saka hannu a cinye gidan saiya fito. Rigimace ta balle a gurin hukuma lokacinda aka kawa zainab ta Fadi ita wacece Mai anguwa yayi tsalle yace wlh qaryane ita ba 'yar marigayin bace Dan baisantaba...hasalima ita Yar marigayi malam adamu din itace da mahaifiyarta suka bada gidan aqara ayi masallacin da aketa kokarin ginawa a anguwar tin shekarun dasuka gabata.. Zainab najin haka jikinta yayi mummunan nauyi ta kasa cewa komai Dan kuwa Kai tsaye aka aibata sunanta daba Yar mahaifinta ba.. Riqe hawayenta tayi tana kallon Lulu Dan ya janye rigimar Amma yace wlh bazai janyeba tunda bacin suna yashigo ciki Kuma. Case tun Yana qarami sai gashi ya girma yazama babba Dan kuwa hukuma babba tashigo ciki sbd sunan Mande ds daya fito a matsayin shine Wanda ya siya gidan. Fitar zancen yasa rikicin yaqara girmama Dan kuwa tuni mutuncin DS yafara rawa Dan kota Ina yada zancen ake qarya da gaskia... Ran DS yayi mummunan baci gashi tunda yaji Lulu a zancen yasan lulun bazai tsayaba saiya Gama lalata Masa suna da mutunci Dan haka take ya saki kudi aka fara neman rufe case din Amma tini Lulu ya juyar da case din zuwa gurin manyan hukuma ba Bata lokaci saiga zancen yashiga kotu. Tun lamarin na wasa saiga komai ya girmama Hankalin Zainba ya tashi sosai Dan kuwa Bata taba tunanin zata shiga rigima irin wannanba. Ta bangare daya Sharia akeyi akan gidan mahaifinsu Bangare daya Kuma duk masu shedan sun tabbatarda zainab din ba 'yarsa bace yarsa dasuka sani Haj Maryamah Kuma da kansu suka bada. Ds yayi amfani da karfinsa da dukiya akan shariar sai gashi an wankesa tareda Kama Lulu da zainab akan kokarin Bata Masa suna.. 'daga qara Lulu yayi sbd a wanke zainab da aketa aibatawa da fadin ba 'yarsa bace.. Daqa qarar tasu yasa komai ya qara lalacewa sbd tambarin sunan karuwa daya qara hawan zainab sbd alaqarta da Lulu da siddi daketa dawainiya da MARYAMAH cikin so da kauna da kulawa Dan a hannunta Dole suka barta suna wannan yawon. Kamasu akai aka yanke musu zaman gidan yari na wata biyu Dan tashin hankali da barnar sunan dasukaiwa DS hakama su Mai anguwa sun tsaya sun murzawa idonsu toka sukace basusan wata Yar malam adamu ba bayan haj Maryamah. Alfarma daya aka Samar musu bayan baqar wuyar da zainab Tasha a kulle sbd Shi Lulu ya Saba Shine zaa Kira Haj Maryamah ta bada tabbacin idan Zainab din Yar uwartace da mahaifinsu ya Haifa. Sakon gayyata kotu Haj Maryamah tasamu Wanda ya kusan kasheta da mamaki da tashin hankali tareda wani irin firgici, Meya hadata da zuwa kotu Kuma? Lauyanta takira shine yayi Mata bayani Kai tsaye cewar wani Dan daudu da karuwarsa aka Kama shine akan rikicin gida tace ke Yar uwartace mahaifinku daya. Kusan yanke jiki Haj Maryamah tayi zata Fadi Saida tayi saurin zaunawa tana Jan numfashinta dake sarkewa. Bata taba tunanin kowa sai zainab, Haka Bata taba tunanin zainab zata zaba wannan rayuwar ta sabon Allah ba akan ta bawa umma yarta.. Umma takira muryarta ko fita batayi sosai sbd azabar da zuciyarta keyi Mata,. Cikin ciwo da baqin ciki Mai tsanani tayiwa umma bayanin komai. Umma ma kasa cewa komai tayi sai data Gama zaunar da zancen cikin zuciyarta tace" Rayuwar da zainab din ta zaba kenan akan ta bamu yarta ko???? Tunda ta zaba bariki Allah ya kyauta, 'yar tata ma saita tashi da rayuwar datafi wadda take tunanin zamu Bari tayi anan ta lalacewa... Idan ta lalata mutuncinta da sunanta to meyasa zatayi kokarin lalata Miki mutunci da suna ta hanyar cewa ta sanki? Taje tayi rayuwarta Ina ruwanki aciki da zaa nema zubarda mutuncinki Dana familyn Mahaifin Aqeel harma Dana mijinki ayanxu Dan dukkaninsu sai mutuncinsu ya tabu idan sunanki ya bayyana a kotu. Babban bacin Rai da tashin hankali suka shiga daga Haj Maryamah din har umma Dan kuwa yanda dangin mahaifin Aqeel suke neman hanyar cin mutuncinta suna Jin abinda zai faru zasu tarar Mata gabaki dayansu. Umma kuwa ta tsinewa zainab yafi so ashirin tana aibatata da 'yarta akan wannan abin, Ita Haj Maryamah baqin ciki da damuwa ya hanata tunanin komai qarshe a gadon asibiti taqare. Kwanciyarta asibitin yasa aka daga zaman kotun Amma dai daga baya haka aka juya lamarin lauyanta yakai takarda kotu cewar Haj Maryamah batada alaqar komai da zainab rashin lafiya bazai barta tazo kotun ba. Dayake kotun kusan dai qaramace sai aka karanto bayanin sako daga Haj Maryamah tace batada alaqa da zainab da Lulu. Tunda zainab take Bata taba mutuwar tsaye da mamakin Haj Maryamah ba da umma sai wannan karon, Kasa motsi tayi sbd lamarin ya Gama shallake tunaninta, Hawaye takeson Yi Amma takasa zuciyarta nauyi da bushewa takeyi. Suna umma ta bada wato mahaifiyar Haj Maryamah din a gabanta aka Kira umma itama ta fada abinda haj Maryamah din tafada tareda qarin cewar 'yar malam din ce Amma su basuda alaqa da ita, A taqaice batai bayanin gamsashsheba Dama jira kawai akeyi a tozartasu akan zalinci sai kawai aka yanke hukuncin komawa dasu gidan yari su Gama zaman hukuncinsu na batawa ds da Haj Maryamah suna idan sun fito zaa bawa zainab nata kason haqqin gadon Wanda Haj Maryamah ce zata Bata kudin gidan gabaki daya tunda sun bada ne ayi masallaci basuma tsaya sun bincika ko anyi dinba gashinan Mai anguwa ya Saida ya cinye kudin. Lulu yayi baqin ciki da Dana sani matuqa na daga zancen sbd halin dayaga zainab din tashiga na wani irin quntataccen baqin ciki da nauyin zuciya, Gabaki daya ta Dena gane komai bayan daskarewa da zuciyarta tayi Bata iya tunanin komai... ***Wata daya sukai cif suka fito gidan yarin, Rungume 'yarta tayi cikeda kauna da kunci da baqin ciki da damuwa, Tabbas a yanzu taga wani bangare na rayuwa Mai matuqar wuyar koya.... Siddi tayiwa godiya da ido sbd magana ma ayanxu wuya take Mata sbd shock daya Gama sakar da rayuwarta. Sidda ta kula da MARYAMAH sosai tamkar 'yarta hakama Koda yaushe itace take ziyartarsu gidan yarin har suka fito. Tunda suka dawo Shi Kansa Lulu sai rayuwarsa tayi sanyi Dan Jin kamar shine ya lalatawa zainab Yar sauran rayuwar tata da nufinln nema mata 'yanci.. Kokarin nemawa zainab din wani gurin zama can wata anguwar daban yayi sbd taje tayi rayuwarta mai kyau itada 'yarta. Ranarda suka samu wani qaramin gida Mai daki daya da Palo qarami sai bandaki da kicin.. Kudinsa bai cikaba Dan haka Dole suka hakura suka dawo gida, Kulawa da kaunarda Bata taba samu daga jinintaba Lulu yake Basu itada MARYAMAH, Dukkanin kokarinsa yanzu akansu yakeyi sbd yakasa daukewa Kansa shine sanadin quncinta a yanzu Wanda yafi na baya, Ta bangare daya har cikin Ransa kaunarta yakeyi a matsayin Yar uwa jininsa sbd mahaifiyarsa. Ita kanta tasan bayan Mijinta da Aqeel to Lulu ne mutum na uku dayake kaunarta fiyeda komai Kuma yake shirye dayayi komai da inganta rayuwarta data 'yarta. Fafutikan nema kudi Lulu yafara sbd hadawa a kamawa zainab din can tabar Nan sbd gabaki daya Takoma Kamar dutse batada walwala da komai, Tunda suka fito gidan yarin rayuwarta ta canja Takoma kamar me ciwo, Ita kanta MARYAMAH yanzu agurin siddi tafi zama sbd zainab din bayan tunanin babu abinda take a rayuwa yanzu. Lulu na cikin wannan Fadi tashin neman kudin Samar Mata gurin zama barayi suka shiga gidan DS suka kashe Mai gadinsa tareda yiwa 'yarsa daya fyade suka ko sata basuyuba suka gudu. Babu tunanin komai akaiwa Lulu mummunan sharri akan da saka hannunsa a lamarin, Ds da Kansa ya bada tabbacin Lulu ne kawai zai iya yimasa hakan Sbd fyaden kanwarsa yasa anyiwa shima tasa yar Kuma a ranar da abin zai faru kowa ya shaida fadan maigadin gidan DS da Lulu akan taron da Lulu yayi da jamaarsa har kofar gidan ds din mutanensa ne. ##MAMUH# #IDON NERA #AQEEL ASAD #LOVE/MARRIAGE *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 18 Tunda Lulu yake baa taba Masa zargi ko sharri Mai girma da munin wannan ba, Kisa da fyade fa ake magana.... Innalillahi wainna ilayhi rajiun""" shine abinda zainab da siddi suke nanatawa cikin mafi girman tashin hankali lokacinda akayiwa Lulu mummunan kamu. Gabaki daya jamaar anguwa kowa da abinda yake tofawa lamarin wasu alkhairi wasu sharri da mugun kalami. Zainab ce da siddi suka fara yawon neman mafita Amma babu sai wahala da qara gurbacewa da lamarin keyi. Tun lamarin na wasa harya girmama Dole suka nema lawyer da taimakon wani saurayin siddi..anan suka fara kashe kudi sbd case din babba ne sosai tunda kisa ake magana. Zainab Bata ankaraba ta samu kanta dumu dumi a wani bangare na ruyuwa irin wannan ta kaida kawon cikin maza nagari da Bata gari, Lulu shine Dan uwanta daya da bazata iya gani cikin wannan halin ba Dan haka itada siddi suka Dage dan ganin sun taimakesa alokacinda yakeda buqatan hakan. Tun Ana iya ganin lulun har andena barinsu ganinsa, Sannu ahankali komai da siddi ta mallaka yaqare Daman ita zainab batada komai sai nauyin restaurant din lulun daya dawo kanta sbd kallon uwa daya uba daya da ake musu ita dashi, Tun suna iyawa harsunkai basa iyawa haka aka Saida restaurant dinsa da komai suka bada kudin Dan a fiddo lulun Amma babu sauki. Komai na Lulu Saida aka Saida suka bada kudin Amma babu wani sauki sai agurin ubangiji. Ds suka koma gurinsa roko da neman alfarmar akan case din. Da farko kin kulasu yayi sbd tsanar dayayi a gansa da karuwai sbd tsoron abinda zai taba mutuncinsa da siyasarsa. Daga baya Kuma dasuka ci gaba da roko da magiya akoda yaushe saiya nuna raayinsa akan zainab.. Kai tsaye ta sanar dashi ita din ba karuwa bace sbd kadama su batawa juna lokaci, Siddi ce ta miqa Masa kanta a maimakon zainab din yayi abinda zaiyi da ita qarshe yaqi Yi musu abinda yace din saima kamasu daya saka Yan hisbah sukai akan suna bibiyarsa da mummunan dabiarsu akan ya asaki Dan uwansu... Yayi musu hakan ne da a kamasu su ta yanda babu Mai sake kokarin tada maganar Lulu. Hisbah ta kamasu tareda kaisu gidan gyara Hali na tsawon sati uku kafin aka sakosu,..zuwa wannan lokacin Lulu anriga an yanke Masa hukuncin zama gidan yari har ankaisa da hakan aka rufe case din. Bayan fitowarsu wata muguwar qaddarar ta samesu ta bayyanar ciki a jikin siddi Wanda yake tabbas na DS ne, Sun shiga tashin hankali da damuwa sbd siddi tai duk yanda zatayi cikin yaqi fita sai zainab tace ta hakura tabarshi tunda hakan Allah ya qaddaro. Rayuwar zainab da sunanta sun Jima da lalacewa daga ranarda ta saka kafarta a anguwar, Kowa da sunan karuwa yake kiranta Wanda ita masifar datake ciki Bata barinta Jin zafi ko takaicin sunan, Babu ta yanda zata iya wanke kanta sbd ba yarda zaayiba, Wayema ya damu da mutuncinta da zata tsaya wanke kanta.. Rayuwarta data MARYAMAH ta sauya Babban burinta shine fitowar Lulu da saukar siddi data koma yau lafiya gobe ciwo, A ayanxu da siddi Takoma cikin duk ya Gama lalatar da rayuwarta sbd tsananin ciwo da laulayi kala kala Zainab itace take dawainiyarsu, Itace take karban kudin hayar kowane daki na gidan da karuwan ciki ke biya, Itace take sanaar Saida kayan planning da siddi keyi a gidan harma da wasu abubuwa da karuwan gidan ke siya komai ya dawo kanta Duk tabi ta qara hargitsewa, Siddi ta rayuwarta ta koma abin tausayi gabaki daya sbd cikin yazo da matsala sosai... Zagi da zunde tareda bacin suna babu wanda baa musu akan ita ta Haifa shegiyar da baasan ubataba, Lulu ankamasa sbd yayi fyade da kisa, Siddi Kuma tayi shege lafiya ta gagareta. Zainab dakejin irin wannan zagin da cin fuskar Bata damuwa sbd abinda yake gabansu yafi qarfin tsayawa biyewa zagin mutane. Cikin siddi Yana fita wata takwas tafara zubar jini Tun Yana zuwa kadan kadan daga Baya yafara zuwa da yawa Hankalinsu ya tashi suka nufi asibiti. Zuwansu asibiti yasa yanayin tsanananta nan hankalin Zainab ya tashi ta rasa was zata nema, Wa zata tinkara. Jikin siddi tsanani yayi kuwa qarshe dai ta haifi 'ya mace itama saidai take ta rasu bayan haihuwar tata. Rungume da 'ya cikin tashin hankali da firgici Mai tsanani zainab ta fito asibitin MARYAMAH na biyeda ita Cikin tsanani rikicewa take jefa qafafunta Bata ko gani sosai.... Innalillahi wainna ilayhi rajiun"" take furtawa a fili tana tafiya da jinjirar a hannu batamasan Ina ta nufaba tsabar tashin hankali. Da magriba siddi din ta haihu kafin ishai ta rasu... Ga 'ya a hannunta yanzu inane makomarta da yara har biyu... Bata ganin gabanta haka tabi hanya tana tafiya kamar mahaukaciya. A daidai wani layi ta tsaya bayan tayi tafiya Mai tsayi ta durkusa a gurin tana neman kukan dake cikin zuciyarta ya fito Amma yakasa fitowa sai gurnani takeyi tana gunji... Motar dazata shiga bakin gidan datake durqushene ta hasketa tareda danna Mata horn.... Shafi'u driver ne ya zubawa gurin idon cikin Dan mamaki yace, "Haj Kamar Zainab ce a gabanmu. Umma da Haj Maryamah dake bayan motar zaune suka dago lokaci daya suna kallonsa Umma ce ta iya cewa, "Kace waye??? "Zainab dai ta Nan gida, matar marigayi malam sanda. Tsit sukayi wuta ta dauke musu lokaci daya sbd zallan mamaki da firgicin abinda ya kawota gaban gidan kakannin mijin Haj Maryamah din, Isowarsu garin kenan yau daga ita har umma sbd gaisuwar mahaifiyar Mijin Haj Maryamah din data rasu jiya. Cikin sauri umma tace" Shafi'u ka tabbatarda zainab ce kuwa? Haj Maryamah datake tsananin kaunar mutuncinta da sunanta fiyeda komai Bata tsaya komaiba ta bude motar tafito dan bazata tsaya tambaya ba har wani ya fito yaga zainab din agurin asan sunada alaqa sunanta yabaci. Turus ta tsaya batareda ta qarasaba tana kallon zainab din cikin shahararren mamaki da tsoro harma da wata irin qyama dake bayyane ganinta da sabon 'da a hannu dunkule Acikin zani. Umma data fito motar tana tafiya ahankali sbd manyanci sosai daya kamata tsayawa tayi kallon abinda ke hannun Zainab din kafin a rude tace" Ke,Meye haka? Daga Ina? Me kikeyi anan? Bibiyarta kikeyi ne? Meye wannan a hannunki? Wata haihuwar Kika sake Yi kenan?? Shi Dan daudun naki bai fada Miki baa haihuwa a bariki ba??? Me kikeso da kikazo Nan da wannan abin naki? Me Maryamah tai Miki da kikeson Bata sunanta agun dangin Mijinta da mutanen dake ganin girmanta matuqa...... Haj Maryamah da baqin ciki Mai tsanani da tashin hankali sukai Mata yawa kasa magana tai ta dauke kallonta daga kallon Zainab din da yaranta biyu dake tareda ita, Wace qaddarar ce wannan ace ubanta daya da karuwa Mai 'da Tabbacin ita Yar barikin ce kenan.... Muryarta kunshe da damuwa da zallan baqin ciki da damuwa tace" Bayan kudin gadonki dake hannuna banajin akwai dalili ko alaqar dazata saka ki zo inda nake, Me kikeso? Kudin gadonki??? Mota ta juya ta dauko Jakarta tabude ta fiddo rafar 100k guda uku ta jefa Mata cikin tsananin bacin Rai da baqin cikin dake neman rufe zuciyarta tace" Rayuwar da Kika zabarwa kanki da zuriarki kenan ko Zainab?? To kije kiyi rayuwar yanda kikeso saidai kada ki sake zuwa inda nake sbd har abada bazan taba iya kallon karuw..... Kasa qarasa sunan tayi sbd baqin cikin fadarsa ma datakeyi... Kije Zainab... Kije... Tashi kije.... Zainab data kasa dagowa ta kallesu sbd batasan ta ina suka diroba itama... Sai alokacinda Haj Maryamah ta jefo Mata kudin ta dago ta kalleta idanuwanta na radadi da zafin kalaman 'yar uwarta..... Magana zatayi umma ta katseta da cewa" Idan kincika Yar halak dakiketa fada kotu to karki Kuma ambatar ko sunan Maryamah da 'danta bare zuwa inda suke sbd kin Riga kin lalata sunanki Dana zuriarki to karki lalata Mata nata.... Har abada babu abinda zai hada tsaftatacciyar rayuwarta da zuriarta da wainda suka qazanta rayuwarsu....... Zainab kin zama tamkar rubabbiyar rayuwa wadda zata lalata suna da mutuncin duk Wanda ya rabeta... Allah yasa kada ki lalata rayuwar wainnan yayan naki Kamar yanda Kika lalata taki....... Hawayen dataketa nema tsawon lokacin ne yau Allah yabasu ikon saukowa daga idanuwanta dasukai jajir... Haj Maryamah take kallo da dukkanin Idanuwanta dake tsayayar hawaye sbd ayanxu tana ganin ita kadaice takeda alaqa da ita Dan itace jinin, Itace suka bada uba daya Amma umma batada alaqar komai da ita tunda Bata haifetaba Kamar yanda ta fada.... Hawaye sosai takeyi masu radadi daga zuciya, Kuka Mai qarfi ta fashe dashi agaban Haj Maryamah din wadda itama zuciyarta wani radadi da nauyin take Mata... Share hawayenta tayi dukda sunkasa tsayawa ta dago takalli Yar uwarta Kuma yayarta Acikin wani irin sauti Mai bayyanarda tabbacin abinda zata fada tace, "A yanda umma takira rayuwata da rubabbiyar rayuwar da zata lalata rayuwar Wanda ta raba Ayau Ina Miki alkawarin har abada bazaki sake ganin Zainab ba,.. Alaqar da kuka yanke Dani ayau Nima na yafe na yanke alaqa ta jini data zahiri dake, Kece jinina kece nakeda alaqa dake ba umma ba kema to ayau din na yanke kamar yanda Kika fada ba Ni bake har abada, Bani ba jininki, Bani ba zuriarki, Ayau har sunan mahaifinmu na yafe Miki daga yau ko sunan mahaifi daya bazaa sake kiranmu dashiba... Sunanki ma a bakina nayi alkawarin bazan sake fadarsaba har ranarda zan bar Miki duniyar na... Wani mahaukacin Mari umma ta sakarwa Zainab din cikin tsananin fushi da takaici tareda bacin rai Mai tsanani tace, "Basai kin nuna Mana cikarki Yar barikiba mun tabbatar tunda gashinan munga shaidar a hannunki, Itace tafi kowa baqin ciki da takaicima idan kinkira sunanta ita da aka sakawa 'yarki sunanta........ Daga sakannin da nayi alqawarin yanke alaqar Nan a wannan lokacin na rufewa 'yata sunan..... Baniba ko Wanda bai sanniba bazai sake Kiran sunan 'yata wannan sunanba....... Kudinsu dake qasa ta kalla kafin ta Kama hannun MARYAMAH tace, "Kudin gado na Kuma na barwa Allah tintini. Jan hannun yarta tayi suka bar gurin zuciyarta na wata irin zafi da tafarfasa. Asibiti Takoma ta tadda gawar siddi na jiran Azo a dauka Dan Haka ta Kuma fitowa ta nufi gidansu tarasa was zata sanarwa haka tadawo asibitin ta sanar musu basuda kowa ayi janaizarta anan. Gida tadawo tayi kwanan zaune, Zuciyarta zafi,qunci,radadi da hayaqi takeyi Mata.. Komai yasake juyawa Mata akaro na babu adadi.. Yaya zata fuskanci rayuwa da yara biyu bayan ita kanta haryanxu bata tsayarwa kantaba... Washe gari acan asibitin akaiwa siddi komai aka Kai maqabarta saima data biya kudin mota dasu likafani. Anan gidan take koina ya dauki labarin mutuwar siddi. Madara ta siyo tana shayar da babyn wadda ta sakawa sunan mahaifiyarta wato siddiqa itama tana kiranta da siddi.... Sabuwar rayuwar jaruma Kuma tsayayyar mace ta budewa kanta sbd 'yayanta Wato MARYAMAH wadda ta sauyawa suna AMAL da Siddi.. Sanaoi da gwagwarmaya tafada gadan gadan Kuma Allah ya tallafa Mata sai gashi tanata tsayuwa da kanta. Hausawa sukace zama da madaukin kwanwa..... Rayuwarta ta sauya sosai Dan kuwa ta tashi daga Zainab mai sanyin jiki Dana zuciya zuwa Zainab mai zafi da rashin daukan Reni. Zama cikin karuwai da Yan bariki kala kala yasa idanuwanta budewa fiyeda su dinma Amma duk da hakan Bata taba aikata Zina ba. Babban matakin nasarar data fara samu na taka Wanda ya takasu shine sonta da Ds ya fito ya nuna yanayi har lokacin baya Yana sane da mutuwar siddi sanadin haihuwar cikinda yasan shine yayi. ##MAMUH# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 19 Duk wata alamar kulawa Ds ya nunawa zainab sbd Zainab din yanzu daban take da zainab din dah kwata kwata, Ta wanke tafito fes da ita duk da gwagwarmayar datakeyi Amma tana cikin rufin asiri sosai., AMAL da Siddi suna cikin lafiyayyar kulawa da kaunar mahaifiyar tasu, Ta tsaya musu a komai babu abinda suka nema yafi karfinsu, Komai nasu iri daya take siya musu babu wani bambamci saidai babbancin kala sbd fatarsu ba daya ba, AMAL tafi siddi haske itakuma siddi tafita kaurin jiki.. Zuwa wannan lokacin kusan kowa ya manta da siddi ba zainab ce ta haifeta ba wainda ma basusan asalin waye mahaifiyar siddin ba sunfi yawa.. AMAL tana primary ita Kuma siddi tana nursery akai rikicin wata yarinya Qarama a anguwa da aka lalata abun babu Dadin ji da gani, Zainab taji hankalinta yayi matuqar tashi akan yayanta, A duniya yanzu data bude Ido tasan kanta da yanci to mutuncin 'yayanta shine abinda kawai yake Bata tsoro da girgizata, Bata kaunar ko sunan fyade taji sbd Su Amal dinta, Sbd sune taji zama acikin gidan da anguwar yane neman ficewa a ranta sbd tako Ina anguwar 'yan duniya da mutanen banza ne aciki uwa uba gidan nasu dasuke ciki duk da dokar Lulu na Nan Bata Bari ta lalaceba saima qarfi jajircewa datayi ta qarawa dokar karfi sbd 'yaya matane da ita. Alhaji Bulama wani Dan kasuwa Kuma Dan siyasa shine ya nacewa buqatarta amma Sam taqi basa damar suyi lalata shiyasa yake sakar Mata kudi sosai Dan kawai ya samu sauya raayinta ta bashi Dama su huta.. A yanda ta Gama karance Shi tsaf ba sonta yakeyiba shaawarta yakeyi Mai tsanani itama Bata taba jin alamar zata so kowane namijin ba saidai shima tsabar nacinsa taqi yarda saiya bullo Mata da maganar aure... Batayi mamaki ba hakama Bata Musawa aurenba Dan tana buqatan dauke 'yayanta daga gidan. Auren akayi ta tare Dan babban gidansa dake kusada anguwar tasu take ta bude sabuwar rayuwa, Bude hannuwanta tayi ta ringa qwaqwalar kudi a gurin alhaji Bulaman ba sassauci sbd tagama sani da gano auren shaawa yayi Mata Kuma Yana Gama cire shaawarsa sallamarta zaiyi Dan Haka itama ta rufe idonta ta ringa amsar kudade a hannunsa kafin tabari yai yanda yakeso da ita din. Mugun zama sukayi na tsawon wata hudu kafin ya sakota, Tasan zaayi hakan tunda ta gane manufar aurensa Dan Haka Bata damuba ta tattaro yayanta suka dawo gida bayan tasa anyiwa gidan babban gyara tareda fadada shi yakoma tamkar sabo Dan Haka kudin gidan ta qaru ga kowa. Aurenta gidan Alhaji Bulama yasa idanuwanta suka sake budewa tas, Tasake wankewa tas itama, Daga ita har yayanta sun canja sunyi kyau da qarin lafiya abunsu, Jikinta Mai kyau ne sbd batada qiba ko sakakken jiki Dan Haka saitayi fes fes abinta Kamar ba itace da yayan gabantab. Ana cikin hakan babban tsautsayin Datafi tsoro a rayuwarta yaso afkawa siddinta Wato 'dan DS daya kusa lalata Mata ita,.. Maigadin gidan ne yaja siddin yakaiwa Suraj din sai gashi Allah yasa anga shigar siddin gidan akazo aka sanar Mata Hankali tashe jiki na rawa ta Isa. Mummunan gani tayi alokacinda ta taradda siddinta tsaye gaban Suraj harya zare Mata wando.... Sumewa take neman Yi agurin saidai karfin da tafarfasar zuciyarta ya riqeta Jikinta na wani irin rawa ta qarasa da gudu ta fizgota daga gabansa Bata tsaya komaiba ta sauke Masa wasu irin mugayen marirrika guda biyar a jere kafin ta fidda wayarta ta dauki hotunansa.. Jikinta babu inda Baya rawa tace, "Wannan shine karo na qarshe da wani daga zuriar DS ma zai Kuma kullon mace bare lalata, Alqawarine wannan nayi muku da yardar Allah. Juyawa tai da yarta zata fito ya biyota da sauri shima jikinsa na rawa yafara rokonta akan zai Bata ko nawane kada zancen ya fita Ko mahaifinsa bayason yaji sbd zai iya komai idan yaji ya aikata abinda zai taba Masa mutuncinsa da muqaminsa... Maigadin na ganin hakan yasan wasa ya 'baci Dan Haka ya miqe da sauri zai nufota A haukace tadauki sandarsa ta gora ta ringa dukansa ta koina tana musu ihu tana Kiran jamaa Kafin kace me gidan yacika da mutane Ta rufe Ido tanata ihu da neman daukin sun lalata Mata yarinya... Dayake DS ya Jima da barin gidan 'dan nasa ne kawai aciki Yana aikata Barnarsa kala kala da Yan Mata da shaye shaye Shikuma DS din da matarsa da sauran yaransa Mata da wancan Dan nasa daya da Lulu ya illata sun koma babban makeken gidansa dayafi wannan din so da Dama, Kuma Daman sbd ya ringa lura dame basa barazana wato Lulu yasa ya zauna a anguwar To yanzu daya Gama da matsalar lulun saiya tashi daga anguwar Dama ba mutuncinsa bane zama anan din. Wani irin mummunan duka zainab tayiwa maigadin dashi Kansa Suraj Wanda yasa Dole akai Kiran hukuma tazo ta kwashesu Itama tayi hakan ne Dan case din ya zama babba. Ana zuwa gurin hukuma babu Bata lokaci yan anguwa suka bada shaidar abinda zainab ta fada Aka Kai yarinyar asibiti aka duba bai Kai ga yimata fyaden ba Amma dai hukunci yahau kansu dagashi har maigadi gashi dukansu suna asibitin sbd Shi maigadi har haqorinsa hudu ya rasa dan harda Yan anguwar aka taru aka rufar musu da shegen duka Mai muni. Zance yanata yaduwa a duniya da social media take hankalin DS ya tashi yayi duk yanda zaiyi Amma zancen yariga ya yadu mutane idanma baayi adalciba zainab a shirye take da Kai zancen sama inda komai zai sake lalace masa.. Matar DS ta samu zainab har gidanta ta fada Mata maganganu masu daci da tozarci, Takirata da karuwa, Mai 'yaya shegu Dan Haka kome akai musu ai ba fyade bane tunda sanaar uwarsu ce, Ta kirata da Mara asali Kuma zuriar Yan daudu... Tayi kukan data manta Yaya akeyin kukan ma sai aranar, saidai Kuma aikine ya tashi Dan kuwa qudurinta akansu ma sauyawa yayi, Ds yayita nemanta a sirrance akan tajanye case din taqi sai shima ya bullo Mata da maganar aure Dan yayi amfani da damar su janye case din sbd yazama babba lamarin. Kamar yanda ko yanzu tasan cewan auren manufa ne zaiyi da ita itama saita sakawa ranta hukuntasu da manufar tasa. Amincewa aurensa tayi sai gashi cikin qanqanin lokaci akayi auren Aka Kuma yada cewan sbd karamcinsa ya aure matarda 'dansa ya lalatawa 'ya shine abinda zaiyi ya kare mutuncin yarinyar da aka so lalatawar. Hakan yasa mutuncinsa ya ringa qaruwa a idon mutane sai hakan ya ringa Masa Dadi musamman da zainab din ta fito ta nunawa duniya irin kulawa da kaunar dayake Mata itada 'yayanta... Aikuwa hakan datake nunawa yasa DS sake mutuwa akanta da yayanta, Matarsa Haj sadiya hankalinta mummunan tashi yayi ganin DS gabaki daya ya koma wani iri agun zainab, Ga Suraj din har lokacin Yana gidan yari zainab taqi ma yarda DS ya tasa zancen, Cikin salon daukar hankali ta nuna Masa abar Suraj din acan sai bayan zabe sai a fiddosa gudun yadawo ya lalata Masa komai tunda yanajin haushin an aureta din. Aikuwa hakan akayi ds yabar maganar Suraj din akan sai angama zabe.... Sabuwar rayuwa zainab ta bude a gidan uban siddi batareda kowa yasan siddin DS ne ubantaba, Kudi da Jin dadin rayuwa suke ja tako Ina hakama duk wani tattalin arzikinsa tanata janyewa tana tanadarwa 'yarta siddi Dan kuwa tayi alqawarin duk sai sunbiya abinda sukaiwa Lulu da marigayya siddi. Koda aurenta da Ds yayi watanni Tara tagama tarwatsa gidansa Dan kuwa hatta matarsa Saida sukayi rabuwar kotu inda tun anan mutunsa yafara zubewa mutane, Dan kuwa Haj sadiya cikin bacin Rai tonan asiri tai Masa Wanda zainab tayi amfani da hakan aka tada case din Lulu. Tada case din Lulu yasa hankalin ds tashi haka zainab tasa ya ringa sakin kudi koina yanaso a sake rufe case din Amma baisaniba hakan yasake badashi da kuwa duka kudaden dayake badawa a banza suke tafiya.... Qanqanin lokaci rayuwarsa da iyalinsa tagama wargajewa Akai zaben Kuma bai ci aikuwa qaramar hauka ta taso Masa gadan gadan..... Bai qarasa Aron haukaba sai ranarda zainab tayi winning case din Lulu akansa sai gashi Lulu ya fito..... Qarar qarshe data kusan buga zuciyar DS itace qarar yayiwa siddi fyade hartasamu cikin yarta ta rasu gurin haihuwa..... Binciken asibiti da kotu ta bayar ya tabbatarda siddi yarsa ce Dan Haka aka yanke Masa hukuncin bin dansa gidan yari shima. Dukiya Mai tarin yawa tasamu daga da aurensa Dan Haka fitowar Lulu ta sauya musu rayuwa gabaki daya... Lulu yai kukan ganinta tare dana mutuwar siddi, Daga Shi har ita zaman anguwar data garin fita kansu yayi gabaki daya sbd a rayuwa bayan Rashi da baqin ciki Basu San komaiba.... Amma a yanzu dasuke da 'yaya gabansu bazasu sake barin quncin kowa ya illata rayuwarsu data 'yayansuba. Qaton gidan DS dayake kusa dasu tuni ya mallaka Mata Shi da Ana zaman Dadi kafin ta fara tarwatsashi Dan Haka gidan Mahaifinta ya dawo Mata. Da gidan da gidan Lulu suka hade tareda maidasa wani irin babban gida da shaguna a waje suka zuba yan haya.... Mutuwar aurenta da Ds babu abinda yaja Mata sa suna da farin jinin manya Dan Haka cikin qanqanin lokacin takuma wani auren sadai shima baifi watanni huduba suka rabu Wanda Shi yamafi ds din arzki Wanda ta aura daga bayan.. Yawan aurace auracenta yasa Ake Mata kirari da IDON NERA, sunan yafara binta ne tun anan kafin suka tattara sukabar garin sanadiyar wani Mai kudin data aura ya kaita Lagos... Zuwansu Lagos da wata shida shima auren ya lalace daganan sai Bata dawoba Lulu ya sameta acan suka bude babin wata baudaddiyar rayuwar zaman Kai da budewar ido.... Kamar yanda akace zaman gidan yari qarin course,,,to hakan ne ga Lulu sbd yanzu daya fitone yake asalin hamshaqin tantirin Kansa bare sun dawo Lagos sun sake zama fitsararru.. Gidan kansu ne dasu na masaukin duk wata Yar barikin data rasa gurin zama to suna tallafa Mata sbd sabo da zama da karuwai da sukai tun acan dasuma gararin dasukai anan karuwan ne suka karbesu da mutunci sai basa iya ganinsu Acikin garari.... Da farko Suma Lagos din sunsha tsananin wuya da garari kafin suka gane kanta suka fara gwagwarmaya da Fadi tashi Dan duk arzikinsu da zainab ta Tara Saida ya qare musu a yawon Haya da wahalhalu a garin kafin da Lulu yaga ta kwabe masu suna neman wulaqanta kudin cin abinci ma na neman gagarsu ya tsunduma harkar dillanci Mata da alhazai shine fa suka fara daidaita... A wani babba gidan karuwai suke zaune wanda ya hada mutane sama da 40, A gidan kowa karuwanci sukeyi shine sanaarsu, Ita Kuma zainab auren masu kudi shine nata, Suna nan suna karuwancin Basu Tara komaiba ita Kuma a aure biyu ta Tara wani irin arziki suka tattara suka koma sabon gidansu itada Lulu dasu Amal sai sabuwar Mai aikin datayi.... Sunan IDON NERA yayi sunane a aure auren manyan data ringa Yi a garin Wanda yaja Mata attention din mutane sbd zuwa lokacin manyan gaske take aura, Asalinta da kowa ya sani shine karuwanci Wanda har lokacin Bata taba jin shaawa ko tunanin tsayawa ko so daya tace ita ba karuwar bace, Duk Wanda yaji ya fahimta ita karuwa ce to aje hakan Dan kuwa tai Nisan da saidai a fada a iya inda kake badai a fili ba. Business sukeyi sosai Wanda shima ya karbu Kuma sunanta yasake habbaka sunan kasuwancin nasu, Ta goge, Ta sauya, Takoma kamar ba uwar Yan Matan dasuka fara girma ba a gabanta, Ta rufe idonta batajin komai Bata gane kowane yare saina NERA, Shi kansa lulu baka ganesa Dan kuwa yakoma hamshaqin Dan daudunsa mai hulda da manya Dan kuwa shine asalin wanda yake kutsawa ya shiga ya fita ya samo Masu rumbun nerar da zainab ke aurewa. Babbar kaunar dake tsakaninsu da karuwai baya sauyaba tana Nan dan haka gida garesu na musamman dasuke bawa karuwanda basuda mafita gurin zama wasu Kuma sune suke zama gatansu Ire iren wainda karuwancin bai Gama shigarsuba kenan... ##MAMUH# #HOTLOVE/AMAL IDON NERA #AQEEL ASAD *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 20 Rayuwarsu a Lagos da gwagwarmaya da wahala suka Kai matsayinda suke a yanzu, Mutane babu ruwansu da wahalarka,.da zufanka, da gwagwarmayarka, da dararrakun baqin cikinka Amma daga ranar da aka gano kuskure daya atareda Kai zaa fassaraka,zaa bika da zantukan gaskia da sabaninsu,hakam zaa bika da tsinuwa da kalamai maka mantansu,.... Daga ranar da aka haifi siddi ta gano hakan Kuma taji hakan daga gurin 'yar uwarta, jininta Dan Haka duk abinda duniya zata kirata dashi kokuma ake kiranta dashi Bata damuba sbd ko tace aa babu me shedarta...... Kowa Yana aikata kalar nasa laifi ko sabo tsakaninsa da ubangijinsa ne Dan Haka itama wannan shine nata laifin, Ta zabi aurarrakin datakeyi ne akan karuwanci Wanda mutane suka kasa rabasa da karuwancin sbd abinda takeyi din karuwan ma sunason samun damar Yi Amma Basu samu ba Dan basuda kamar hajiya Lulu Wanda shine sanin manyan gwamnati na gida Dana waje.... 'yayanta tuni akai musu tambari da sunan shegu basuda uba Dan babu wadda akasan ubanta acikinsu, Taji ta gani takuma dauka saidai Kuma nerarta na sake zaunuwa Ana mantawa da yayanta shegu ne kamar yanda ake fada... Ta badawa yaranta gata da Jin dadin da duk wani Mai uwa da uba zai nema,. Rayuwar yayan hutu da gata sukeyi tareda abinda ransu yakeso sbd mahaifiyarsu da yayar mahaifiyar tasu Haj Lulu sun tsaya musu yanda ransu yakeso... Karuwai mutanensu ne haryanxu akwai Amana tsakaninsu dasu Dan kuwa sune mutanen dasuka karbeta alokacinda batada kowa batada komai batada gurin zuwa, Allah shine gatanta Kuma shine ya qaddara yankewar wahalarta acikinsu dan haka duk inda suke Bata qyamarsu tana musu kallon nata me shiyasa ta zama tamkar uwar karuwai a garin lagos,.itada Lulu sun sun tsaya musu sun zama gatansu,... Babbar qungiyar karuwai Mai zaman kanta akeda a garin Mai sunanta, Lafiyayyun tsayayyun manyan Mata da Yan mata ne dasuka Sanku suka amsa sunayen Mata Kuma sukeda manyan connections a qungiyar, A garin duk wata babbar Mai zaman kanta Yar arewa harma daba Yan arewan ba a kungiya suke duk da kowacce tanada gidan kanta da ikon kanta Amma suna tsayawa junansu, IDON NERA ta tsaya musu, Tasan manya, Tayi auren manya, Tana hulda sosai dasu Dan Haka duk Wanda yake qarqashinta baya wulaqantuwa a hannun hukuma sbd wannan wani ciwo ne dake ranta da bazaso kowace mace ta wulaqanta a hannun hukuma ba sbd tashiga taji daci da ciwon hakan Kuma har abada bazai fita ranta ba. Duk arzikin dasukai Basu taba raba gida ba da Dan uwanta,Rabin jikinta Lulu saidai kowa da babban sashensa Amma tare suke zama dining gabaki dayansu cin abinci as a lovely and happy family... Babban quality din dasuke dashi a rayuwarsu shine suna tsananin so da kaunar juna tareda tattala juna,,,,,wannan din itace ta tsaya ta saka musu wannan aqidar sbd har abada bazata so 'yayanta su dandani kowane bangare na rayuwar data dandaba. A yanzu datake Haj Zainab IDON NERA baya ita da Lulu babu wanda ya taba sanin ba itace ta haifi ba, Haka daga AMAL har siddin basusan ba uwa daya uba daya sukeba kamar yanda babu Wanda yasan da IDON NERA din da Lulu ba uwa daya uba daya sukeba,... IDON NERA shine Kamar family name dinsu kokuma ace Surname dinsu sbd kaf dinsu da Idon NERA suke amfani a komai nasu idan aka cire AMAL da ita kadaice takeda qarin sunan sanda Acikin nata sunan.... Passports, credentials da komai nasu Surname dinsu shine IDON NERA, Da wannan sunan duniya tasansu, Ta San arzikinsu, Ta San su din asalin hamshaqan uwayen karuwai ne masu zaman kansu ne.... Yawanci tafiye tafiyenta qasashe da yayanta takeyi duk da karatu sukeyi Amma yayanta sune sanyin idaniyarta Bata cika tafiya ba taredasuba.. *_MAMAN SAYYEED COLLECTION_* Assalama alaikum Hajiya ta matsalarki. Breast ne(nono) to y'ar uwa matsalarki ta kare in sha Allah kikai amfani d ingantaccen maganinmu na gyaran breast maganina herbal ne bashi d side effects ko daya mun hadashi d ingatattun kayayyaki d larabawa suke amfani dashi gurin gyaran nono Y'r uwa maganinmu yana ciko d breast nono ko yakai silifas lalacewa in sha Allah kikai amfani dashi nononki zai gyaru su ciko suyi bul bul maganinmu kowace mace zata iya amfani dashi Mai shayarwa, Maison yaye, budurwa, duk zasu iya amfani dashi muna garin kano muna tura sako kowane state d yardar Allah 08063114606 sannan munada in gantacciyar zumar kiba, hips, breast acikin farashi kalilan zaki samu naki ki gyara jikin ki y'ar uwa 08063114606 kano. *_Maman Sayyeed collection kayanta farko ne idan Ana maganar gyara karku tsallake ayi Babu ku_* ********* ******Haj Zainab IDON NERA a yanzu hamshaqiyar kanta ce datake da abin kanta taci ta tada wuya a Jin Dadi da arzki bakuma wai an Dena abinda aka Saba din bane saidai aji da komai ke qarawa da girma.... Kyakkyawa ce duk da zamanta babbar mace Amma har lokacin fes take qyam Kamar babar yayarsu AMAL ba mahaifiyarsuba Dan Haka take zuba lokacinda Acikin manyan mutane, Baya bayan Nan wani hamshaqin balaraben Sudan ta aura shi nasa auren ya Dade tunda tayi shekara biyu dashi a Kuwait zaune kafin suka rabu inda arzikin data samu agunsa ya kere na Koda yaushe take gabaki daya tagama miqawa ta wuce sanin wasuma daga cikin manyan mutanen dasuka santa, Babban abinda yake qara kusancinta da manyan hamshaqan masu dollar shine duka manyan Matan dasuke taredasu a qarqashinta suke,. Itace take toshe duk wata hanyar da zaasan suna neman Mata sbd kada mutuncinsu ya zube, Itace sirrinsu na boyewa ko toshe musu duk wata matsalar da zata taso data danganci bacin suna Haka Kuma itama Bata barin Ana cin zarafi ko tozarta duk wata macen Dan ana Mata kallon karuwa Dan Haka sai takeda connections tako Ina da matsala zata bullo. Yayanta sun girma sun zama Yan Mata masu tsananin farin jini ga manyan mutane sbd kyau da ajinsu tareda gatan dasuke dashi koina Sbd itama ta zama babbar mace Mai arziki kusan da Dama wasu na yiwa yayansu shaawarsu wasu Kuma kansu Kuma bawai qananun mutane ha manyan masu NERA a hannu.. Tanada kyakkyawan buri akan yayanta da Haka Bata taba shaawar aurar dasu Dan kudi ba tunda kudin ba matsalarta bane akwaisu ba adadi, So take yayan nata su tsayu a karatunsu su tsayawa kansu kafin Auren ya biyo baya duk da hakan batajin zata aurar da yayanta inda baa gane yaren NERA, Yayanta insha Allah tana musu fatar rayuwar arziki da yayansu ma, Zuriarta gabaki daya ayanzu Bata fatar tayi talauci Dan Haka takeda buri da fata akan yayanta tareda gatan Allah bless a cika Mata wannan burin. Daga AMAL har siddi sun San basuda uba, Idanma sunadashi to Basu taba tambaya ba sbd umman Bata bada fuska ba hakama sun bar kowane irin sirri momynsu ta boye Akan asalinsu da Bata taba fadaba,,,, Uwarsu da yayan uwar tasu sun tsaya musu a komai Dan Haka basuda wata damuwar Dan ance basuda uba to bai damesuba sbd suna taka duk rayuwar dasuke so Wanda masu uban ma basa takawa.. Lulu IDON NERA ahakan Zainab IDON NERA ta takura Masa yayi aurenda baiyi niyaba sbd wata Yar tsohon daya daga cikin Mazanta ta maqale tana son lulun.... Mahaifinta Mai kudin gaske ne Kuma itace kadai yarsa dayakeda Amma ta nace lulun takeso duk da ya kusan haihuwarta..... Su Kuma duk inda yaren NERA yake suna ganewa Dan Haka IDON NERA ta amincewa auren Wanda aka zubarda dukiya aka Kuma kafa tarihin daya qara daukaka sunan familyn IDON NERA... Shogowar Fareedah jarma familyn nasu yasa suka zama kamar family daya da mahaifin nata tsohon senator Dan Haka sai suka sake bajewa musamman itama Fareedah kamar su din take wayayyar kanta ce kanta a sake yake sosai.. Dukkaninsu a qatoton baban gidansu dake ikeja GRA suke zaune Dan sun saba basa rabuwa, Zuwan Fareedah cikinsu itama ahankali aqidarsu da halinsu na tsananin kaunar juna ya shigeta sai itama ta sake zama cikakkiyar IDON NERA family.... *******AMAL IDON NERA halayenta sun banbanta Dana Yar uwarta siddi IDON NERA, AMAL Bata dauko halayen mahaifiyarta ko Mahaifinta ba sbd ita matashiyar budurwace mara daukan Reni ko kadan shiyasa Bata hulda da mutane sosai, Bata shiga sabgar da Bata shafetaba sbd Bata daukan renin kowa, Tanada wani irin kyau da kyan jiki Mai daukan hankali sbd hasken fatarta da hutu da Jin dadi tareda zaunawar NERA suka nuna akoina tareda ita... Ita mace ce Mai ado da gayu duk da Bata kwalliya Amma komai nata a tsari da burgewa tareda wayewa yake tafiya irin asalin yayan gata masu abun duniya... AMAL IDON NERA batada raayi ko shaawar soyayya ko aure da wuri sbd Boko da wayewar dasukai tashigeta sosai hakama Bata shakkar fadawa duk Wanda ya takata magana, Akwai manyan mutane masu kudi dasuke budewa Haj Zainab bakin aljihun NERA sbd shaawar auren yayanta musamman AMAL da itace Allah yasa batada raayin auren yanzu Kuma auren ma da wainda suka kusan haihuwarta, A raayinta Bata taba shaawar auren Mai Mata ko Wanda ya kusan haihuwarta kokuma yahaifeta, A taqaice idan zatayi tanada raayin sabon jini ne irinta ko tsaranta ma wannan shine raayinta da kowa yasanta dashi..... Dukkanin halayenta na rashin daukan Reni da fadar magana ba tsoro kusan halayen Lulu ne ta dauko kamar shi din jininta ne da gaske.... ******siddi IDON NERA kuwa ta kasance complete opposite din AMAL sbd ita tayo gadon mahaifiyarsu ne na raayin auren masu kudin duniya idan sun Kai nawa, Bata taba shaawar auren saurayi ko Wanda bai Isa haihuwarta ba, Itama kyakkyawa ce sosai gashi tafi AMAL din cika sosai sbd yanayin jiki datafi AMAL, Tata wayewar da gayun na kwalliya da qyale qyale ne Hakama ita batayi fadan AMAL ba tana hulda da mutane yayan manya wainda suke daidai matsayinsu musamman dayake tafi AMAL din yawo duk da AMAL dinma ba bayana gurin yawo da zuba rayuwa..... Siddi tun suna jamia 200level ta nacewa aure zatayi sbd wani gawurtaccen tsohon Ambassador daya nema aurenta agun Haj Zainab. Kudi yake sakarwa familyn kamar baisan zafinsuba Kudi Kuma ba qanana ba... Kai tsaye Siddi ta nacewa momynsu akan aurensa Dole aka samu daqyar takai 300 level akai auren Wanda shima akaci uwar NERA ta watsar da karatun tabi Mijinta sukai Cyprus. Auren siddi yasa AMAL komawa kamar ita kadaice Yar IDON NERA tunda Takoma ita kadaice 'ya a familyn sai Anty Fareedah da Allah yayi Uncle lulunsu zai haihu. AMAL lokacinta take bugu dakya yanda ya Kamata sbd irin motocin datake Hawa da sitirar datake duka masu tsada, Komai nata na musamman ne a rayuwarta, A tsari take komai nata, Suna tayi sosai kamar yanda mahaifiyarta tayi,... Suna ne da ake fassarashi da sunyisa ne sbd suna tareda manya, Su din yayan uwar karuwai ne, Su din IDON NERA ne babu abinda suke ganewa fiyeda NERA, Duk dukiyar da suka Tara Bata isarsu kullum qari suke nema, Auren mahaifiyarsu baya qirguwa kamar yanda na Yar uwarta Siddi yafara qirguwa Dan kuwa ta rabu da Mijinta ta sake auren wani Wanda yaci ubansa a maiqo... Dukkaninsu duk wainnan maganganun da ake binsu dasu Bai taba damunsuba sbd sundan daukakarsu ce da sunan dasukai a duniya yazo da hakan... Shiyasa suke zuba rayuwarsu yanda suke so su taka yanda sukeso babu Wanda ya Isa ya tanka musu... Zainab da Lulu sunyi rayuwar garari da qunci a garin Lagos kafin zuwansu nan dasuke yanzu, Sunyi kwanan bola, Sunyi na gangayen gida, Sunyi na shaguna, Sunyi na qarqashin gada, Sunyi yawo a garin Lagos da Yaya goye a bayansu, Shi AMAL ita siddi, Har kamensu antaba Yi Amma baa taimakesuba, Sunyi kuka atare, sunyi a bacci, sunyi a farke, Arzikinsu ba a lokaci daya suka yisaba, Shekaru suka debo masu nauyi da wahala da qunci masu yawa kafin sukayisa Dan Haka basuda daukan Renin dazaisa a iya tozartasu a dare daye ko rana daya komai nasu da yardar Allah sunyi gaba ranakun kuka da damuwa tini suka shude musu Kuma gashi komai ya wuce yanzu Dan Haka babu wani malami dazai kirasu yayi musu waazi Kai tsaye su fahimcesa....sbd malaman ne yanzu suketa kutsen rayuwarta suna kokarin dawo da ita hanya dan girmamar da bariki tayi ta yayan musulmai hausawa a qarqashinta lamarin yanata ciwa manya malaman addinin dake can tuwo a kwarya... Anyi kamen, Anyi nasihar,.anyi baraza Amma babu sauki ko nasara sbd hukumar dake tareda manya, Manyan Kuma tare suke da Haj Zainab din Dan Haka suketa kokarin ganin ta inda zasu bullowa lamarin Dan Haj Zainab IDON NERA din Koda suke malamai Bata gane yaren nasu tunda basuda nerar dazata bude kanta ta fahimcesu. Ta bangaren Mata da karuwai da ake magana kuwa bayan maganar Haj Zainab din su kansu basa gane komai.. Duk da kusan karuwai da Matan set set ne wasu duk ta aurar dasu ga manyan mutane sunacan suna rayuwar aurensu hankali kwance cikin aminci shiyasa dai kota Ina tanada connection dinta yanda takeso... Wannan shine Asalin wacece Haj Zainab IDON NERA da ahalinta datake so da kauna fiyeda komai data mallaka wato, 'yarta jininta AMAL IDON NERA da 'yarta 'daya SIDDI IDON NERA Sai 'dan uwanta Rabin jikinta LULU IDON NERA da matarsa Fareedah jarma IDON NERA da sabon farin cikin gidan da aka haifo Fahat IDON NERA. ##MAMUH# #AMAL IDON NERA #LOVE/MARRIAGE/ROMANCE *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 21 AMAL Idon Nera ayanzu datake cikin cikakken lokacinta kaf familyn IDON NERAn tafi suna sbd irin Yanda take rayuwarta a yanda takeso a yanda tayi raayi.. Kuma ayanzu da ita kadaice budurwa a gun momyn kusan duka abokan huldarta manya Neras AMAL din suke ta sakon aura shiyasa kowa ke sakarwa Haj Zainab din kudi, Uncle Lulu ma ta nasa bangaren akwai masu son auren nata Amma duka AMAL din batada raayin auren a yanzu sukuma su Haj Zainab basa takurawa yayan nasu ko kadan shiyasa Bata takurataba, Shima uncle Lulu din Bai takura Mata dinba,..Suma masu son auren nata Basu takura dinba sbd ba abune na gaggawa ko daga hankaliba tunda Daman karatu takeyi Dan Haka ko ajikinsu kudaden dasuke sakarwa Haj Zainab din da Lulu Idon Nera. Siddi a Abuja take da aure Amma kusan duk baya wata biyu tana hanyar Lagos cikin jirgi idan tazo ma takanyi sati biyu,uku koma fiye a gida suna hutawarsu sbd Mijin nata nada Mata kowacce da gidanta ita tana maitama dayar matar tana gwarimpa.. Aurene babu takurawa sukeyi irin na masu kudi da yayan masu kudin, Bata wani zama sbd batada kowa abujan sai Mijin da danginsa wainda Suma kusan hakan suke basa wani zama Dan Haka take hanyar Lagos kusan ko yaushe Kuma momynta basa ganin laifinta tunda Mijinta Bai hanataba Dan ba komai bane agunsa. AMAL na final year dinta a karatunta na Amma har lokacin raayinta Bai sauyaba akan mazan dake shirye da aurenta, Duk yanda mutanen duniya ke musu kallon musu kallon ahalin Yan bariki karuwai masu lasisi Mai tsada wannan tunanin a iya gurin Yan wahala ne sbd mutanensu na arziki babu abinda ya damesu da wannan zancen basama jinsa sbd iya gurin Yan wahalar mutane ya tsaya zancen sukam duk wani matsayin mutunci Haj Zainab da ahalinta sunkai tunda suma sunada arzikinsu Kuma tanada 'yaya masu daukan hankali dasukeso hakama Koba 'yayanta ba tanada 'yan Mata masu inganci harma da manya Matan masu aji a qarqashinta da zata baka ka aura idan kanaso, Ga iya business da sanin hanyoyin hada harqallar business tsakanin manya Wanda take qaruwa da hakan sosai Dan Haka su a gurinsu Haj Zainab IDON NERA mutuncinta yafi musu na kowa ma. SSG Hayat Nasir shin mafi mutuwa a soyayyar Amal IDON NERA, Ya gama mutuwa tareda wani irin nisa a sonta Wanda kusan da yawan mutane sunsan da hakan, Matarsa da 'yayansa sun sani, Yan uwansa da abokansa sun sani hakama media ta sani Dan duk zamansa Mai fada aji to hidima ta Haj Zainab IDON NERA data Amal IDON Nera baya hadata da komai, Komai zai iya dakatarwa akan hidimar AMAL da haj Zainab... Ita dukiya kuwa kamar su ya Tarawa Dan iyalansama duk yanda suke Jin Dadi da rayuwa basa wulaqanta dukiyarsa Kamar yanda ahalin IDON NERA keyi, Uncle Lulu kuwa jinsa yake kamar uban daya haifesa tsabar biyayya da 'barin dayake Masa shima. Duk wanna abin AMAL Bata taba sonsaba,. Bata taba Kuma Jin zata so shi dinba, Shi kadaine yake kidansa yake rawarsa, Ba tsoho bane bakuma dattijo bane irin matasan da kudi yasa suka zama dattijai ne, Abokin manya ne, Kyakkyawane ba laifi gashi yasan sutura Yana dukanta yanda yakamata. Matarsa da yayansa Idan akwai abinda duniya ta tsana a fada a gabanta ko a mafarkine shine sunan AMAL IDON NERA, AMAL itace babbar masifar rayuwarta, Amal itace quncinta, Itace baqin cikinta, Itace damuwarta..duk yanda zatayi ta raba Mijinta da zafaffiyar soyayyar AMAL a Ransa tayi ta kasa, Har rabuwa tayi dashi ta kwashe yayanta tabar qasar gabaki daya akan hakan Amma takasa rabasa da AMAL abin baqin ciki da haushi da takaici ma shine duk lokacinda zata tunkari AMAL din saita tozartata ta qunso Bata baqin ciki Mai tsanani ta Kuma fada Mata ko so daya Bata raba son Mijinta ba shine yaji zai iya yake nacinta. *********Kwance take tana bacci cikin bargo iya kanta ne kawai a waje.. Tun baccin bayan sallar asuba ne data koma Bata tashiba gashi kusan karfe goma na safe. Kofar bedroom din nata aka bude Kai tsaye aka shigo Dayake baccin yafara sakinta tashi take son Yi Amma Bata tashinba tanajij shogowa dakinta Kai tsaye tasan Siddi ce sbd masu aiki basa shigo Mata daki Kai tsaye. Ahankali ta bude manyan idanuwanta masu haske dasukai Dan duhu sbd bacci ta zubawa Siddin wadda ta nufi gaban madubinta zata dauki Abu... Lumshe idanuwanta tayi ahankali tareda yaye bargon datake ciki ta tashi zaune ahankali... Idanuwanta akan siddin ta ziro qafafuwanta qasa tareda miqewa tsaye kyakkwar surarta ta bayyana.. Cotton fararen kayan bacci ne ajikinta Riga da wando na Asceno ko hula babu akanta sai safa Qarama a qafarta.... Fresh take koina jikinta na bayyanarda hutu da kafiyar dayake da ita.. Daga inda take tsaye ta bude baki cikin muryarta Mai tafiye Kai tattare da class tace, "Siddi,me yasa kullum idan kina gidan Nan kece kike tashi na¿?? Ke ko knocking bazakiyiba kike shigomun Kai tsaye...me zakimun gurin Kuma??? Washe Baki siddin Tai batareda ta juyoba tana cigaba da duba key din motar AMAL din tace, "Zan fita da motanki ne sbd mommy ta fita tunda safe da nata, Uncle ma ya fita Anty Fareedah ma ta tafi aiki na nata nakin shine a qasa sai dayar motar mommy na duba koina Banga key din ba nakira wayar a kashe may be tana wani gurin ma mahummanci... Qarasowa AMAL tayi ta gurin tana cewa" Inada gurin zuwa Nima kije ki shirya Zan ajeki inda Zaki na tafi idan nadawo Zan tsaya na daukeki kokuma Idan kingama ki Kira Sharif yaje ya daukoki Yana gurin gyara da dayar motan wani ya buga mun ita jiya a makaranta. Juyowa siddi tayi tana kallonta tace, "Asibiti fa zanje inason confirming ne kaman inada ciki... Dakatawa Amal tayi tana kallon siddin cikin Dan mamaki da takaita farin cikinta sbd ba yau suka Saba jiran cikinba Amma yaqi samuwa... Kin tabbata kinajin alaman ciki Siddi??? Ina tunanin hakan Amma dai sai abinda asibitin suka gano... Ki shirya Zamuje asibitin tare muga likitan.""Amal ta fada hakan tana ajiye key din data karba hannun siddin ta nufi toilet na bedroom din nata. Tubewa tayi tareda jefa kayan data cire a qaramin laundry basket bag din dake toilet din. Brush tayi kafin tayo wanka ta fito tana qamshin asalin original makari bath gel. Mai da turaruka ta shafa sai lip balm da eyeliner da Bata rabo dashi a idonta sbd hasken idonta liner din na rage Mata Shi sbd bakin mutane akanta.. Long sleeve Moroccan doguwar Riga ta saka ash sai chanel chain shoulder flap bag ta fito. Flat ne a qafarta sbd ta fasama zuwa inda zata asibitin zasu Dan samun cikin Siddi kusan duka shine burin ahalin nasu, Kowannensu ya saka Rai da samun cikinta Dan qara fadada zuriarsu Dan dukkaninsu suna tsananin son qari, Sunason ganin sunata fadada a familyn Amma babu 'yayan, Anty Fareedah tun haihuwar Fahat tasamu matsalan dayasa aka cire Mata mahaifan gabaki daya Dan Haka basa ran haihuwa daga gurinta Kuma Basu taba shaawar Uncle lulun ya qara aureba Dan suna matuqar son Anty Fareedahn kamar yanda take sonsu... Dan haka gidan nasu sukeda yunwar samun 'yaya musamman ta wani bangaren Shi kansa Mijin siddin Barade abin fahari ne hada zuriar dashi.. Kusan duk lokacinda Siddi zatayi batan wata to mommyn ce da kanta suke zuwa asibiti a duba musu ita Amma babu wani bayani. Sanin idan mommy da uncle suka fita tunda safe to abune Mai mahummanci Dan Haka daga AMAL din har siddi Basu nasar Mata ba zasu tafi asibitin. Tana fitowa babban palonsu tayi hanyarda dining dinsu na cin abinci yake kamar yanda ta tsammata ko breakfast babu Wanda yayi komai a jere baa taba ba. Zaunawa tayi tareda siddi da itama batayi breakfast dinba suka fara cin abinci. Sama sama su duka sukaci abincin sbd tunanin abinda result na asibiti zai bada. Atare suka Gama siddi takira Bilkisu Mai aikin gidan ta kawo musu bottle water guda daya sbd siddin Bata fita Saida ruwa tun tana budurwarta Haka take. Amal ce take driving din Siddi na Dan chat a wayarta har suka Isa asibitin Dr Inayah majeed. Dr Inayah din sukaso gani amma Bata Nan so sai wata likitan ta dubasu Dr farhat... Kamar ko yaushe wannan karon ma anduba batada komai Dan haka suka fito jiki a mace.. A daidai kofarsu ta fitowa asibitin motarsu takusan karo da wata motar wadda tasa AMAL din yiwa motar kallo daya ta dauke kai tana sakin qaramin tsoki ahankali tace, "Wannan matar Wai bibiya takeyi ne ko me?? Da sauri siddi ta dago ta kalli motar tana cewa, Kaman motar gidan SSG right?? Yamutsa fuska AMAL tayi tana cewa, "Matarsa ce da wahala be qare Mata ba ko 'yarsa may be. Karkatawa Amal din tayi ta wucewarta Saida suka wucesu Siddi tace, "Ba matarsa bace 'yarsa ce tareda qawarta da akace kwana kin baya suka dawo Nigeria daga UAE.. Amal da babu ruwanta da koma su waye a motar ko matar ko 'yar ko wata qawar Yar koma Yar uwarsu ce Dan Haka batai magana ba suka fice abitin zuwa inda Tai niyar zuwa tun farko wato makaranta. Tare sukaje da siddi din suna Isa Sharif na isowa Dan sun Masa waya tun a hanya Dan haka juya da siddin zuwa wani gurin itama da zata. A makaranta ta wuni sai kusan 4 ta fito nata nufi gida Kai tsayeba Saida ta biya ta dauki Fahat daga gidan iyayen anty Fareedah dake lekki tukana suka dawo gida... Koda ta iso gida mommynsu ta dawo suna palon sama dukkaninsu harda uncle da Anty Fareedah da siddi suna fira da Haka itama wanka da sallah tayi ta nufi saman saidai Balkisu takai Mata abincinta can saman. Kallonta Haj Zainab tayi lokacinda take zama gefen uncle dinta sanyesa milk Riga da wandon Calvin Klein masu Fadi sosai da kauri Cikeda kulawa tace, "Amal lafiya kuwa? You look pale. Ajiyar zuciya ta sauke tana kallon Uncle dinta dake kallonta cikin kulawa kafin ta kalli haj Zainab din tace, "Mommy karatun Nan ne Yana neman juyar mun da Kai nafara gajiya fa. Murmushi momyn tayi tana cewa, "Kin shirya yin auren ne to sai abawa SSG daman fitowa... Dariya siddi tayi tana cewa, "Wane SSG din mommy?matarsa fa haukace take neman Yi ko sunan AMAL aka fada bare taji maganan aure mutuwa zatayi Kila.. And banajin Amal dinma zata aura SSG din da alama haryanxu Bai samu shiga agunta ba. Uncle Lulu ne ya kalli AMAL data fara Shan Mango juice din da Balkisu da takawo Mata da abinci yace, "Koda batasonsa ai tasan takusa aure tunda karatu zata gama, Idanma ba SSG ba akwai wainda ke jira. Itadai Amal batace komaiba sbd irin hakan Bata saka Baki tunda dai sai lokacinda tace tanaso tasan zaayi Mata. Fira sukayi har zuwa magriba tukuna kowa ya tashi ya tafi sallah. Bayan sunyi sallar magriba suka zauna dining cin abincin dare Banda momy da uncle Lulu wainda suke Palo suna tattauna maganar data taso musu haiqan na yanda malaman addini suka fara shiga cikin lamarinsu sosai abin yafara kawo musu illa da maganganu. ##MAMUH# #AQEEL MUHAMMAD ASAD #AMAL IDON NERA *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 22 Duk da siddi tayi aure bedroom dinta tun ta budurci na gidan Yana Nan amatsayin nata Kuma koyaushe zaayi sabon gyara dashi akeyi tinda kusan tana nan abinta,motarta ce kawai babu a gidan saidai tayi amfani data mommynsu daya ko ta AMAL kokuma ta Anty Fareedah harta Uncle Lulu tana ja tunda komai nata na Abuja yanzu, Masu aiki biyu suke dasu a gidan tareda securities na gate guda biyu dasuke canjin lokaci, Masu aikinsu babbar mace da yarinya ne hakama yarinyar farkonta gida tabaro sbd cikin tsautsayi data samu bada aureba gurin cire cikin takusa mutuwa Allah dai ya kareta qarshe haj Zainab ta taimaka ta dauketa aiki sbd shekarunta sunyi qanana alokacin da zataje cikin manyan Yan bariki ta zauna rayuwarta qarasa lalacewa kawai zatayi tunda yarinya ce Qarama sosai Dan haka sai kawai ta daukota takawota gidan nasu Amma aiki takeyi musu Kuma rayuwarta ahakan saita gyaru sbd cima Mai kyau lafiyayya da muhalli Mai kyau ga Kuma ba takura ba tsangwama babu wahala ko cutatarwa, aikinta takeyi da gaskenta tareda zallar biyayya ga dukkanin ahalin gidan, Gashi su biyune ba ita kadaiba kowa da aikin daya keyi Dan Haka ba wuya ba cuta saima Dadi da farin cikin kasancewarsu masu aikima acikin ahalin IDON NERA kowannensu harkar gabansa yakeyi babu Mai lokacin Yan aiki acikinsu bare ya takura su, Suma sunsan aikinsu basa jiran ace suyi sukeyin abinsu. *****Washe gari da safe AMAL ta shirya ta fito ita kadai tayi breakfast sbd kowa Bai tashiba suna hutawa bare sai kusan 9 zuwa 10 suke breakfast a gidan. Tana gamawa ta tashi ta fito ta shiga motarta ta fice gidan. Makaranta ta nufa sbd lectures din safe ne takeda a ranar.... Lokacin period dinta ne Dan Haka a sama sama take yau batason doguwar motsi da hayaniya Daqyar taga ta kammala da lectures dinta na ranar ta fito ta nufi gida, Ahankali take driving din harta Isa gida Dama duk wata Haka take fama da MP Mai Dan tsanani. Tana dawowa gida wanka tayi tareda shiga ruwan zafi Dan tasamu taji Dan sauki sauki cramps din Amma dai sai ahankali. Riga da wando masu kauri ta saka tareda hula bayan ta Gama kintsawa ta Bata fitoba a dakin Bata Bilkisu ta kawo Mata black tea Mai zafi da plain doughnuts sbd bazata iya cin abinci a lokacin. Momynta da Siddi ne suka shigo cikin kulawa Mai tsanani da kauna Dan sune sukasan yanda take fama duk wata da akan period dinta. Zaunawa Haj Zainab tayi gefenta tareda rungumota jikinta tana cewa, "Sorry Sweetie, ko Akira Dr tayo ne tunda Naga kaman harda stress a yanayin naki??? Girgiza Kai tayi ahankali tana Dan sake lafewa jikin momyn tana lumshe fararen idanuwanta sbd rashin son doguwar motsin dazaita Jin babu Dadi. Siddi dake dayan gefen nata cikin kulawa ta taba wuyan Amal din tana cewa, "Sweetie jikinki akwai dumi,zankira Dr tayo gaskia gwara ko pain relief ne yazo ya Baki kada jikin yayi tsanani. Sake lumshe idanuwanta tayi tana Dan bude idanuwanta zatayi magana saiga uncle Lulu yayi knocking kofar dakin tareda shigowa Kai tsaye Fareedah na bayansa tareda Fahat idanuwansa akan AMAL din yace, "Baby jikin ne??? Fahat ya daga Mana hankali yace Antinsa batada lafiya tanada kuka da amai. Anty Fareedah ce ta qarasa gefen Amal din itama cikin kulawa ta taba wuyanta tace, "Jikin da zafi, Sweetie ki ragewa kanki wahalan karatu karki takura qwaqwalanki da yawa fa, Idan karatun kinji ya Miki nauyi inaga ki aje sai a canja ki tafi wata qasan kiyi acan.. Cikin kulawa dukkaninsu suka zuba Mata ido suga yanda ta amsa zancen na Fareedah Dan idan tayi raayin hakan babu Wanda zai hanata acikinsu sai inda takeso zataje. Ahankali ta bude baki cikin Dan rashin son magana tace, "Babu damuwar karatu Menstrual pain ne kawai Kamar yanda kuka sani Koda akwai damuwar karatun kadan ne shima kaida kawo ne damuwar. Shiru sukai dukkaninsu cikin damuwar yanayinta duk da koyaushe tana hakan Amma sbd kaunar dake tsakanin familyn sun kasa sabawa duk tashiga wannan halin Haka suke tarairayarta cikin kulawa. Bacci tasamu ya Dan dauketa tukuna aka barta tasamu baccin cikin nutsuwa. Sai yamma sosai ta farka ta sake yin wani wankan ta saka doguwar Riga Mara hannu da nauyi tafito sanyeda slippers qamshinta na Turaren Cartier carat na tashi jikinta a hankali. Palon momynsu ta nufa acan ta tadda siddi tareda momyn suna magana akan likitan da siddi zata gani a India Jan matsalar rashin haihuwarta. Zama tayi suna binta da kallo da tambayar ya jikinta. Da Kai ta amsa Dan Daman kusan halinta ne daya zama dabiarta komai Bata Masa karauniya saidai duk rashin hayaniyarta magana a bakinta Bata wuya kowace irice Dan Haka ake ganinta Yar Kai tsaye Bata rufa rufa Bata bin bashin magana Koda waye. Kallonta Haj Zainab tayi tace, Sweetie ko zamu tafi dake ne kema kiga likita sbd wannan ciwon matar taki yayi yawa gashi yawanci sai anyi aure ake denawa ke Kuma kince aure ba yanxu ba,inaga gwara kiga likita may be da abinda zai iyayi akan hakan. Kallon siddi tayi tana cewa, "Baby fada Mata auren baida duk wani damuwar datake tunanin akwai ko takura ga karatunta. Mommy tasani ai tunda gashinan tana gani nida nayi babu damuwar danake ciki.. Bare ita yanda SSG ya gama mutuwa akanta babu abinda zata takura dashi a aurensa bayan matarsa wadda itama zata gaji da haukanta ne ta Dena tunda dai aure kam ba fashi. Wani kallo Amal din ta jefa Siddi dashi tana cewa, "Kece Zaki auramun Hayat din kenan? Nice Zan aura Miki shi, Aure fa nakeson kiyi AMAL tayaya zan zauna Ina kallonki damammakin auren nata wuceki??? Kinfi kowa sanin ba karatunki kawaiba babu abinda zai sauya ko takura a rayuwarki Dan kinyi auren saima sake samun kwanciyar hankali da nutsuwa zakiyi a gidanki.... Mommy please""AMAL ta katse mommyn batason zancen kwata kwata musamman idan Ana maganar SSG Hayat Wanda tasan shine zaa aura Mata Koda cewa Tai auren zatayi sbd yagama samarwa kansa guri a zuciyar kaf ahalin nata Dan Haka kowa a gida shi yakeyi duk da akwai masu son auren nata dake sakarwa Haj Zainab da Lulu Nera Kamar Basu San zafinta suma Amma dai SSG Hayat yafi shiga ransu sbd shine matashin babba Bai Kai shekarun sauranba. Amal kuwa babban abinda yasa Bata kaunar auren babban mutum shine ta tsani zaman kishi, Batada hakuri, Bata daukan reni, Bata iya qyalewa Dan Haka ta tsani auren duk Wanda yakeda Mata Dan tasan Koda ba guri daya sukeba Mijin ko waya yayi da matar a gabanta sai sunyi rigima ba Qarama ba uwa uba ta tsani auren mijinda wata ta Gama dashi shekara da shekaru ta bar mata Dan Haka ta zabi raayin auren saurayi Wanda Koda auren yayi a gaba itace dai tagama morarsa kafin wata din ta mora. Daga mommy har siddi damunta sukai da zancen SSG Hayat duk sukaita korantasa tana saurarensu kawai saiga Anty Fareedah wadda itama takeyi SSG din take ta shiga suka ringa fadar qualities dinsa Amma Sam takasa jinsa cikin ranta. Kamar jikinta ya lafa sai gashi da daddare ya dawo Mata sosai Wanda yasa Dole ko bayan zuwan Dr tayo Saida suka nufa asibiti da ita Acikin daren.. Acan suka kwana Ana qara Mata ruwa tareda allurai tasamu tayi bacci Mai nauyi Bata farka ba sai guraren 10 na safe. Wanka tayi da ruwan dumi a toilet din dake Amenity room din dasuke ta saka free Riga da wando Tasha tea Mara sugar tana gamawa kenan saiga shigowar SSG Hayat dakin tareda uncle Lulu sai PA din Hayat din.. Qamshin tsadadden turarensa ne ya Dan gauraya dakin Mayun idanuwansa gabaki daya akan AMAL din wadda tayi fresh da ita komai nata da class din dayake kashe maza takeyinsa batareda tasan illar da hakan ke musu ba. Haj Zainab ce ta shigo dakin itama tareda Fahat da sbd Siddi da Fareedah ne suka kwana da AMAL din ita kanta Haj Zainab din sai tsakar dare sosai ta koma itada uncle Lulu. Ganin Haj Zainab yasa SSG takaita kallonsa akan AMAL da itama kallo daya tayi Masa duk yabi Yana neman rasa nutsuwarsa. Gashi batason doguwar magana Dole dasu Siddi da Fareedah da uncle suke fira cikin sakewa da wayeba babu ruwansu. Shogowar Haj Zainab yagaidata cikin girmama a sake babu wani noke noken kunya sbd akwai sabo da wayewa so a sake suke dukkaninsu sunata fira Amma idanuwansa akai akai suna kan Classy Amal dinsa Dan kayan jikinta sun qara Mata kyau da aji harma da bayyanuwar sabon jini ce ita. Ya Jima sosai a asibitin kafin ya baro tareda driver dinsa da securities dinsa da PA dinsa, Koda ya Isa office dinsa kusan duka meetings dinsa na ranar kansilesu akayi sbd baida lokaci ko nutsuwar yinsu Yau Amal da rashin lafiyarta ce kawai a Ransa Ko gida daya dawo gabaki daya Hana kowa zuwa gurinsa yayi bayason damuwa Kansa na ciwo.. Da daddare a gidan IDON NERA Res yayi dinner sbd an sallamo AMAL din sun dawo gida Kuma sun saba sosai Dama Kuma duk ranar da SSG yazo gidan Nera ce zayi kuka Dan sake musu yake. Ko aranar wasu irin siyayyar dimauta akayo aka kawosu Kaya guda na dukkanin abinda AMAL keso da buqata ne. A main palour na gidan sukai dinner a makeken dining dinsu Anata fira cikin sakewa da kulawa har aka Gama suka koma palon Baqinsu na musamman shida AMAL din wadda taketa fizgar nutsuwarsa da Basarwarta da komai nata dayake sanyi. Duk da Bata jinsa cikin ranta Bata wulaqanta sa saidai Kuma baya samun surunta sosai soyayyar sanyi da basarwa take Dan Yi Masa. Sai after 10 yabar Gidan ya tafi bayan yayi musu abinda ya Saba wato barin Nera. Bayan tafiyarsa Kai tsaye Bata tsaya komaiba tayi Shirin bacci ta kwanta. Bayan isarsa gida Saida ya kirata yasake Jin jikin nata tareda Dan jimawa Yana tarairayarta a wayar tana basarwa sbd bacci datake ji. Washe gari tafara samun sauki Amma SSG Bai samu nutsuwa ba Haka ya ringa yawon gidan duk da tarin schedules dinsa Amma Haka yake watsi dasu idan lokacin zuwa dubo AMAL dinsa yayi. Ganin yanda SSG din duk yaqara mutuwa akan AMAL yasa familynta suka sake nacewa akan aurenta dashi duk da Bata sonsa Amma tanason abinda familynta ke so Dan Haka ta da fara saukowa akan maganar auren nasa Amma da sharadin duk abinda zaisa ta hadu da matarsa yayansa zai kiyaye bataso. Familynta tsayawa sukai akan raayinta Suma sbd basuda niya ko nufin takurata tako Ina.. Shima SSG din babu musu ya amince sbd Daman yariga yasan raayi da halin Amal din Kuma shima matarsa yasan bazataso haduwa ko ganin Amal din ba. ****Maganar aurensa da Amal ta Amince Yana Isa kunnen matarsa hankalinta yayi mummunan tashi sbd Mijinta na auren AMAL tasan tagama yawo ita Dan Haka wlh bazata taba yardaba. ##MAMUH# #HOTLOVE/AMAL/MARRIAGE #IDON NERA *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 23 Babbar 'yar SSG Yar kimanin shekaru goma Sha bakwai ce tashigo bedroom din mahaifiyarta riqeda wayarta a hannunta da alama kome nene yakawota dakin mahaifiyarta a Acikin wayar yake sbd yanda ranta yake bace. Nafeesat dake zaune tana waya da babbar aminyarta Kuma Yar uwarta Bilkees wadda duka duka batafi wata ukuba zuwa hudu da dawowa kasar da Mijinta da yarta sai uwar Mijinta... Dagowa tayi tana kallon 'Yar tata batareda ta Gama wayar datakeyiba tace, "Amrah lafiya? Menene ranki yake a bace haka? Miqa Mata wayar hannunta dake daukeda kyakkyawan hoton AMAL da kyanta ke bayyanuwa sosai kamar wadda ta hada jini Arab.,tace, Mummy duba kigani maganar auren daddy da wannan karuwar dangin karuwai da Yan daudu ya tabbata sai yadawa akeyi a social media School ma kusan koina zancen suke tunda ansan AMAL din da zafin Kai da ajin banza tana familyn karuwai. Zubawa screen din wayar idanuwanta tayi zuciyrta na bugawa da qarfi, Kyakkyawar fuskar Amal ta zubawa idanuwanta dake Neman qanqancewa da tashin hankali da baqin ciki tareda tafasar zuciya. Ko tana so ko bataso kamai Hassada da baqin cikinta Akan Amal tasan kyakkyawace Wanda hakan yake qara mata baqin ciki da tsanarta harma da tashin hankali tunda tasan yanda mijinta ya gama Mutuwa akan kyan bayako duba da qazantar karuwanci dake tattareda zuriarsu Jin shirun nafeesat din yasa bilkes da itama taji abinda Amrah ta fada ta cikin wayar, A dan hasale tace, “Nafee meyesa wai kinaji kina gani da ranki da lafiyarki zaki bar Mijinki ya auri karuwa? Karuwar ma wadda tayi Gadon abinta ta uwa da uba da dangin uwa Dana uba tunda kince yayan uwarta ma Dan daudu ne na musamman mai zaman Kansa., Wace masifa ce wannan Zaki zauna kina kallo ta shiga rayuwarki? Kinkuwa San babbar masifar dakika shiga wasa ce idan har wannan Idon Nera da ake fada tashigo gidanki?? Gaskia nafee kinada sake a komai, Ni Aminyarki karkiji yanda zuciyata ke shiga tashin hankali da tisishi tareda daukan zafi idan na kwantanta halinda kike ciki ma kawai, Gaskia Nafee banbaki shawarar barin SSG ya auro Yar IDON NERA ba kamar yanda naji sunan koina aka fadesa dai shedar daya ce. Cikin Jin zafi da qunci Mai tsuma nafee tace, "Inda ma ace irin karuwan Nan ne qanana marasa galihu da suka tuba zaa rufa musu asiri a aura sai suzo suyita yimaka biyayya...... A qule Aminiyar tata ta katseta da cewa, "Ba tubabbiyar karuwa ba ko Tubabbiyar malama ce Karki yadda a auro Miki Dan babu gwara fa a kishiya, Nafee kinji abinda nakeji kuwa ko sunan kishiya aka ambatarwa wani bare ke da kike Taredani, Nidai gaskia banaji Miki alkhairi a wannan lamarin gwara musan abinyi tunda har barazanar rabuwa dashi kinyi ko gwada yaqi fasawa. Hawayen baqin ciki da radadin zuciya me suka gangarowa Nafee tana kasa riqesu tace, "Bilkees Hayat fa ya Gama shallake duk wani tunanina, Yariga yayi Nisan da sai Allah Amma na tabbatarda Idon Nera Basu barsa Haka ba Dole akwai abinda sukai Masa, Qarin abin baqin cikin da takaici basa zaman auren fa, Tana shigowa zata mallaki fiyeda Rabin arzikinsa ta rabu da auren taje ta auri wani Wanda ya fisa a kudi takuma aura, Auren uwarta Dana 'yar uwarta baya kirguwa fa, yanzu gashi zaa hada da nawa Mijin gurin qirgan auren muguwar zuriar tasu. Wani zazzafan numfashi Bilkees ta sauke tana sake jinjina lamarin, Innalillahi wainna ilayhi rajiun,ita Kam duk ranarda nata Mijin yace zaiyi aure Kila bugawa zatayi uwa uba aure irin wannan na SSG din da dangin da kaf babu Mai kunya bare kawaici bariki sai wadda suka manta..... Inaaaa,Astagfirllh, Astagfirllh, Allah yaci gaba da barmin mijina da kamewarsa da nisancinsa da Mata. Hawayen Nafee dasuka koma sheshekan kuka yasa Dole suka katse wayar hankalin Bilkees a matuqar tashe da wannan masifar data fara isarta akan wannan Idon Nera din. Ajiye wayarta tayi tana kokarin tunanin yanda zasu bullowa lamarin, Dan tsananin kishinta akan nata mijin yasa ko Wanda tasani taji kishiya akansa ta ringa zullumi da damuwa kenan bare Aminyarta guda Kuma Yar uwarta uwanta zaayiwa wannan babban lamarin. Hameeda dake gefenta zaune tana duba waya ta dakata da duba wayar ta kalli mamar tata cikin Jinjina lamarin itama tace, "Umme idan Kikaga AMAL IDON NERA din sai hankalinki yafi tashi fa, Gaskia mummyn dasu Amrah na cikin babban tashin hankalinda su kadaine zasu iya fadar abinda sukeji, Hameeda bana buqatan ko ganin hotonta wlh, Idan bana son Abu to ko inda Zan gansa bana zuwa, Karki nunan hotonta Dan ko ahakan karkiji tsana da qyanqyamin danake musu bare Nafee da zaa aurowa, Tana zaman zamanta a kwaso musu jaraba da cutittika da komaima, Tazo karshe ta haihu yayan Nafee sun hada jini da yayan gidan karuwai fa kenan...ya Salam,wlh Nafee na cikin mummunan Hali,.ya Allah ka lalata wannan auren ka hanasa ka wargaza zancen can taje ta samu wani ta aura badai SSG dinba. Amin umme fatar kenan, Can tasamu Wanda zai aureta.. Adduoin fashin auren da gaggawa suka ringa jerowa cikeda tsana Mai tsanani ga sunan IDON NERA din gabaki daya.. Dan kusan kamar sunfi su tsanar lamarin gabaki daya sukeji... musamman Bilkees Jin takeyi kamar ta zama uwar SSG ta tsine Masa idan ya yarda yayi auren. Ita Kuma mufeeda takaici da tsanar AMAL din tafi ji sbd irin Yanda ake kuranta kyau da ajinta tareda Basarwarta ga maza tana tinkahon Arzkin da suke dashi Wanda yake na qazantama... Ta gogewa Allah takuma ta gode Masa da yasa daddy dinta kwata kwata baya sabgar da zata hadasa ko huldan business ko aiki da masu irin wannan qazantacciyar rayuwar mai abin qyama sbd batasan Yaya zatayi da rayuwartaba idan akace itace daddynta zai aura AMAL din wadda so daya ta taba ganinta Amma taji Sam Bata kaunarta sbd ta tarwatsa gidan uncle SSG dinsu. *****AMAL tunda ta aminta da auren na SSG duk da ba lokacin zaayiba Amma tini momynsu tafara gyaranta ahankali ahankali shikuwa yasake bude musu kofar aljihunsa.. Har alokacin Amal Bata wani doguwar soyayya dashi Amma ba kamar dah ba yanzu Yana Dan samun kanta. Siddi kuwa yafe komawa Abuja tayi Kiri Kiri saidai Sweetheart din nata yakoma shine yake zuwa akai akai sbd shima ba qaramar mutuwa yayi akan Yar babyn tasa ba bare Daman Acikin mugayen shaidar da akaiwa IDON NERA shin duk Wanda ya aura 'yayanta saidai iyalansa su yafesa. Tako Ina gyara da tsimin yarta takeyi Haj Zainab sbd Koda lokacin auren zaizo basa buqatan wani dogon gyara Koba komai tsimin ahankali ahankali yafi shigar mace maimakon na sai gabanin auren Sam wannan baya wani aikin dazai dauki lokaci mai Nisan tsayi ajiki. Kasancewar AMAL din bamai son wainnan abubuwanba sai suka taqaita aka rage Amma dai still kullum sake rikida takeyi tana qara Kyau da kyan fata, Dama AMAL komai nata Mai aji ne Koba yanzu ba fatarta lafiyayya ce sbd hutu da tsadaddun natural body products datake amfani dasu. ******Ta bangaren familyn SSG kuwa komai ya qarasa rikicewa matarsa da Aminiyarta Yar uwarta Bilkees wadda kusan ta fita shiga tashin hankali da damuwar wannan halin datake ciki, Auren sai qara tabbata yakeyi sbd kudin auren da ake Shirin Kaiwa miliyoyan kudi uncle Lulu da baya qasar kawai ake jiran dawowarsa akawo kudin. Tashin hankali akayi sosai tsakanin Nafee da SSG akan kudin dataji zaa kai na tambaya. Da farko da Kansa ya Bata zabin kota zauna ta hakura kokuma ta tafiyarta Idan bazata iyaba yabata Dama. Wannan kalmar tasa ta kawo mummunan tashin hankali a tsakaninsu sabo harta tattara kayanta da 'yayanta uku ta tafiyarta gidan iyayenta. Hankali tashe Bilkees ya sameta gidan jikinta a mace. Kamar zaman makoki ta tadda gidan sunayi sbd mahaifin Nafee din baya Nan yayi tafiya mahaifiyarta Kuma lamarin yafi karfinta sbd tasan bazasu taba iya Hana Hayat aureba to Amma Kuma abin baikai ya Koro nafeesat din gida ba. Amrah kuwa tayi kuka sosai har idanuwanta sun kumbura sbd bazata taba kaunar iyayenta su rabu ba har abada, AMAL IDON NERA ta zamar musu masifa da balain da zai tarwatsa gidansu su rabe tun iyayenta sunada sauran kuruciya a auren nasu. Cikin tashin hankali da firgici Bilkees tace, "Wannan balain tun Bata shigoba kenan, Idan sun shigo sai Yaya kenan? Ki dubi yanda ta rabo yara da gidan ubansu tana neman raba musu uwa da uba Ji Amrah yanda duk ta fice hayyacinta sbd kukan baqin ciki. Anya kuwa DR SHAYKH yasan wannan danyan hukuncin na SSG kuwa?? "Umme gaskia banajin Daddy ya sani da bazai Bari komai yayi nisa hakaba ki fada Masa Dan Allah yayi wani abin cikin gaggawa nidai wlh banason uncle din ya auri wannan AMAL din Sam Sam rayuwarsu babu abinda yake ciki sai qazanta da datti. Nafee ce ta Hana a sanarwa Babban Aminin Hayat din wato DR SHAYKH mijin Bilkees sbd Bama zai iya shiga zancen wainnan qazaman karuwanba.. Ita kanta Bilkees Dama fadane kawai tayi Amma bazata taba barin ko sunan IDON NERA yashiga kunnensaba Mai tsafta bare ya saka bakinsa harma ya iya ambatar sunan. Har kusan dare a gidan kafin su balkees suka tafi gida sbd Nafee na cikin mummunan halinda yasa duka jikinsu yayi sanyi Matika. Bayan isarsu gida tsaban basa cikin dadin zuciya daga ita har Yar tata mufeeda babu Wanda ya iya shiga gurin umma ya gaidata Kai tsaye part dinsu suka nufa zuciya da Rai a cunkushe. Washe gari hakama kota bangaren umman Basu bi ba suka fice gidan zuwa gidansu Nafee sbd Amrah data kwana da zazzabi Mai karfi hardasu amai so Acikin daren suka nufa asibiti fa ita. Ayanda ta tadda Nafee da Amrah sun jangwame a asibiti kamar wainda sukayo hijira sbd damuwar dake zukatansu take Bilkees ta kwatanto hakan akanta da mafeeda take tafara jero istigfar tana girgiza kai da sauri tana cewa ba akainaba"cikin ranta. Mufeeda ma Jin tayi Ina bazata iya dauka ba... SSG din shima tunda safen ya iso asibitin cikeda kulawa da damuwa da Yana tsananin so da kaunar yayansa harma da ita kanta Nafee din Amma dai son Amal IDON NERA Yana Ransa daram guri na musamman. Ya Jima a asibitin kafin yatafi sbd babu fuska ko kadan daga Nafee din, Itama Bilkees kasa sake Masa tayi Kamar dah sbd harga Allah mutuncinsa ya zube Mata kwata kwata mutiqar ya auri wannan IDON NERA din. Bayan tafiyarsa aka sallamesu suna kokarin shiga mota saiga motar gidan SSG din tashigo asibitin. Shine da Kansa ya dawo asibitin batareda driver ba da Kansa yake Jan motar babu Wasa a fuskarsa yace Amrah ta shigo su tafi. Cikowa idanuwan Amrah din sukayi da hawaye ta kalli mahaifiyarta zatayi magana Dad din ya sake cewa tashigo motar cikin Dan babban sauti Mai girma. Motar ta nufa ta shiga jiki a mace tana hawaye Dan kamar rabata da mahaifiyarta ne zaayi tunda tasan gida zai tafi da ita. Suna kallo ya dauki yarsa yabar asibitin yabarsu tsaye cikin zallar mamaki da sanyin jikin komai na sake daukan dumi kenan. Gidansu Nafee suka Isa suka tadda acan dinma ya Aika driver ya dauki qannan Amrah din an tafi dasu gida.. Ta tabbata kenan auren Nafee da SSG rawa yakeyi a karo na biyu duk akan wannan lamarin. Yau Kam ita kanta Bilkees din da wuri suka tafi sbd Nafeen dake cikin mummunan yanayi ayau din na 'yayanta da SSG ya karbe kenan baida niyar janyewa. ##MAMUH# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 24 Su balkees duk yanda suke tunanin lamarin SSG Hayat ya wuce Nan akan maganar aurensa a ahalin IDON NERA, Da fari bayan yakarbi yayansa ya Dan sauko sbd yanda yaran suka damu da rashin dawowar mahaifiyarsu Dan Haka ya Dan ringa lallabata tadawo Amma ta nuna bazata dawoba idan Bai fasa auren Amal Idon Nera ba, Ta yarda ya aura duk wadda yakeso Amma Banda Amal.. Bilkees dayasan kusancinsu yaso yiwa magana sai itama ya lura da tsanarta akan lamarin Dan Haka saiya fasa ya tattarasu ya watsar yaci gaba da harkokin gabansa idan taga anyi auren zata hakura ta yarda har ita har yan uwanta dasu bilkees harma da Amrah wadda cikin 'yayan ita kadaice takeda girman datasan wani taya uwarta kishi. ****Ta dayan bangaren kuwa Haka su balkees da 'yarta suka ara suka yafawa kansu tsanar wannan auren na SSG sbd tsakanin Nafee da balkees Aminci da kaunar Yan uwantaka ce tun yarinta sai gashi Allah yasa suka auri Aminai duk da ita Bilkees aurenta da nata Mijin kamar na Hadi ne., Aurenta da Mijinta DR SHAYKH AQEEL ASAD Hadi ne daga mahaifiyarsa Haj Maryamah sbd yanda yaqi auren kwata kwata duk iliminsa da addininsa harma da wayewarsa da arzikinsa sai Allah ya cire Masa shaawar aure da wuri Wanda ta rasa gane ko meyasa hakan, Ummansa tayi tayi Amma zuciyarsa a wannan bangaren kamar ta mutu ne gashi tako Ina samun tayin aure yake daga 'yayan manya Dana malamai amma Bai taba karba ba, Rayuwarsa wata irin baudaddiyar rayuwace yakeyi Mara hayaniya da son takura Kansa ko wani, Ummansa itace rayuwar kadaicinsa take damunta ta nema Masa auren Bilkees wadda take ganin tanada ilimin addini sosai Kuma Dama hakan shine raayinta. Da farko baiyi naam da zancen aurenba sbd bayason duk wani Abu dazai takurasa kokuma shi ya takura koma wacece zai aura da halayensa na rashin ko inkula da yawan rashin zamansa Amma Haka umman ta Dage sbd tanason ya dawo qasarsa dayaqi dawowa tun bayan zuwansa daya daya koma Bai Kuma dawowaba acan yake ayyukansa da rayuwarsa, A yanda ummansa ta sansa da magana daya akan Abu yasa tasan bazai dawo dinba tunda yace bazai dawo ba Rashin dawowarsa Kuma tasan zai iya qin yin auren har abada tunda baida lokacin Kansa ya tattara rayuwarsa akan aikinsa da Kuma karatun addinin da Bai denaba har lokacin sai qara zufafa yakeyi. Tana tsananin buqata da kaunar 'danta a tareda ita kusada da ita Dan Haka Dole ta nemar masa auren Bilkees Wanda ya aminta daqyar akai auren saidai Kuma ko bayan auren komawa yayi da matarsa UAE saidai ita umman sbd kadaicin rayuwa da rashin kowa sbd ga arzikin sun Tara Kuma kullum sai habbaka yakeyi Yana qaruwa Amma Bata cikin dadin rayuwa sbd rashin 'danta hakan yasa dole ta tattara ta bisa acan suka koma rayuwarsu gabaki daya. Bilkees batayi wani dogon karatun Boko ba iyakacinta secondary Saida taga zata auri Cikikken namiji Mai aji da ilimi yasa ta fara diploma Amma dai batama gamaba akai auren ta watsar tabi Mijinta Wanda tagama mutuwa akansa dan kuwa ko kallon DR AQEEL ASAD tayi Jin takeyi kaman zata shide sbd tsananin son datakeyi Masa sbd saa ce ta aure ta samu ummansa ta yaba da ilimin addininta badan hakan ba tasan tako Ina AQEEL ASAD yafi qarfinta,babu Ma inda zai ganta yace yanaso sbd baya zuwa Cameroon gurin kakarsa wadda itace tasake kurarata agun umman har aka aurota. Bilkees ba mummuna bace itama tanada nata kyan na fuska Dana jiki babu laifi, Tanada zafi da tsananin kishi duk da iliminta na addini kuwa, Kusan ma aka kishin Mijin nata data Gama macewa akansa mantawa takeyi da ilimin nata saidai takanyi kokarin danne halinta agaban umman sbd kada kada ta fice ran umman tunda AQEEL ASAD baya tsallake maganar umman ita Kuma umman na yinta dari bisa dari. Bilkees din Bata taba Koda Bari ba Wanda hakan yafara Dan damun umma Amma Kuma batai yunqurin cewa komaiba sbd sanin Allah ne Mai badawa saidai Kuma harga Allah tana son haihuwar sbd idan ta biye AQEEL ASAD din bazai taba magana ba bare damuwaba tunda rayuwarsa yake ayanda tazo Masa ba cusawa Kai wahala. Ita kanta Bilkees hankalinta fara tashi yayi da rashin haihuwar Ko Bari tanason tayi Amma babu damar. Daga umma har ita tun suna dannewa har hankalinsu ya kasa kwanciya Dole da roko da kukan Bilkees da dagewar umman suka tafi asibiti sukaga likita.. Kai tsaye dubawar farko aka tabbatarda Bilkees din ce da matsalar rashin haihuwar. Kusan qaramar hauka Bilkees tayi cikin tashin hankali da mummunan yanayin datashiga na wannan mugun labarin. Basu fadawa umman ba sbd irin kukan da Bilkees keyi cikeda damuwa. Yanda ta sakawa ranta qunci da damuwa yasa AQEEL ASAD din kaita wata qasar suka sake ganin likita saidai acan dinma result din dayane Dan Haka Dole ta dauki qaddara. Ko bayan dawowarsu Basu sanar da umman komaiba Dan Haka har lokacin umman kesa Rai a samun haihuwarsu.. Wani ciwo umman Cameroon tayi sosai Wanda yasa umman AQEEL ASAD din tafiya Cameroon kusa tsawon shekara biyu Bata dawoba Wanda ya bawa Bilkees damar adopting mufeeda itada AQEEL din acan qasar sbd mahaifiyarta data rasu a qasar batareda ansan danginta ba kasancewarta Yar Nigeria yasa aka bawa Aqeel din ita Kuma yasan mahaifiyar tata sosai tun kafin yayi aure lokacinda tayi auren ne Bai saniba bare Mijin data samu cikin dashi Dan Haka Bai musaba da Bilkees ta nace akan tanason babyn. Ta karba babyn ne sbd kare matsayinta agun umma kada tasan Bata haihuwa shikuma ya amintarwa Bilkees karba babyn ne sbd tallafa rayuwar yarinyar kodan Allah yasa sakamakon hakan shima Allah ya basa wadda zai tallafi tasa 'yar uwar da Maminsa aduk inda suke duk da yasan tini Maryamah tayi girma yanzu. Babban kuskuren dasukayi shine rashin sanar da umma ba Bilkees ce ta haifi mufeeda ba, Shi yayi hakan ne sbd idan umman tasa daukota sukayi bazata taba barin su riqetaba sbd hakan kawai yayi shiru akan sune suka Haifa mufeeda Dan Haka a duniya bayan shi da Bilkees babu Wanda yasan basune asalin iyayen mufeeda ba har ita mufeedan wadda ta taso cikin gata da kulawa tareda daular arziki tana yanda takeso duk da kasancewar daddyn nata Mai zurfi a addininsa. Ita kanta umma sosai take kaunar mufeeda kusan fiyeda komai Wanda hakan kesa Bilkees sake Jin Dadi tana sake sakewa a rayuwar aurenta data samu yanda takeso tako Ina wadatacciya rayuwar hutu da kwanciyar hankali sukeyi. DR SHAYKH AQEEL ASAD lafiyayyen kyakkyawan matashi abokin manya ne dayakeda wayewarsa da ilimin Boko Dana addini masu zurfi dasuka kamasa, Iliminsa na addini Sam Bai Hana wayayyar rayuwarsa ta matashin Alhajin Nera bayyanuwa a duk inda yake, Rayuwarsa yakeyi cikin aji da nutsuwa da kwanciyar hankalin Wanda kudi da hutu suka Gama shiga tako Ina, Shekaru da yawa shaawar dawowa kasarsa suka fita Ransa gabaki daya sai yanzu da mahaifiyarsa ta takura tanason dawowa gida yasa dole suka tattara suka dawo bayan shekaru masu tsayi da yayi acan tareda iyalin nasa, Dawowarsu a Lagos zasu zauna sbd Manyan kamfaninsu da kusa duka huldodinsu da dukiyarsa suna Lagos din tun na mahaifinsa harma da nasa daya mallaka ya hade Dan Haka ya zabi zaman Nan din, Babban qatoton gidansa da aka Gina Masa tun Bai dawo ba suka tare dake Victoria island, Tareda ummansa suke zaune a gidan da nata bangaren na musamman., DR SHAYKH AQEEL ASAD yanada raayi da aqidar Boko sirke Acikin aqidunsa ta rashin raayi ko shaawar qarin Aure ko kula wata macen, Dayar ta ishesa baya bugatan qari sbd rashin son damuwa ko tashin hankali Acikin rayuwarsa. Dawowarsu duk duka baifi watanni ba aka saka mufeeda a university 100 level cikinma karatunta yayi sauri Dan batafi shekaru 17 ba, Tarbiyar mufeeda gabaki daya ta ummenta ce Bilkees, Komai kusan tare sukeyi kamar wasu Aminai shiyasa duk abinda Bilkees tayi raayinsu daya yake zuwa da mufeeda... SSG Hayat Aminin AQEEL ASAD ne tun a UK suke tare harsuka Gama karatu suka dawo Nigeria suna tare sosai sai daga baya da AQEEL ASAD din yabar kasar suka rabu Amma still suna tare sbd iyalansu da daman sun san juna sun shaqu da juna matuqa sun zama kamar family daya, Duk fushin da Nafee keyi ta tafiyarta da yayanta subar qasar akan AMAL IDON NERA da Mijinta gidan AQEEL ASAD take tafiya gurin Aminyarta Yar uwarta Bilkees su taru suyita jajanta lamarin, shiyasa Bilkees da mufeeda Suma sukaiwa IDON NERA muguwar tsana tun Basu sansu ba sbd ayanda suke tsananin kauna da so da kishin AQEEL ASAD dinsu akace wata zata shigo ta lalata rayuwar farin ciki da kwanciyar hankalinsu basusan ya zasuyi iya daukan lamarin ba. ***Ayanzu ma da maganar auren ya tabbata na AMAL Idon Nera da SSG din Basu Dena tsinewa zuriar Idon Nera din ba Dan Haka kusan kullum babu ranar da basa adduar Allah ya kawo abinda zai Hana auren su huta. ***Yauma suna tareda Nafee din wadda tafara figewa kamar ba matar a dah take rayuwa cikin hutu da kwanciyar hankaliba. Nafee dai zuwa lokacin ta fara hakura ta sare sbd SSG dai ya nuna zai iya rabuwa da ita akan hakan Dan Haka takejin tayi sanyi zata hakura. Cikin zafin zuciya da takaici Bilkees tace, "Nafee Ni inaga tunda matar Nan kowa yasan karuwai ne bayan barna babu abinda suke yadawa a duniya Mezai Hana mu shigarda qarar barnarsu ga kotun musulinci kokuma ga shugaban Yan hisbah gabaki daya, Kinga fa ba Dan Allah zasu auresaba shigowa kawai zasuyi su tarwatsa zamanki da Mijinki da Yayanki su qara gaba, Wallahi karki yarda duk haukar da SSG zaiyi ki Dage ki qwacesa daga tarkon wainnan mutanen da babu Allah a ransu. Inaga kawai mu sanarwa da hukumar hisba babba abinda suke aikatawa Wannan barna ce da cin mutuncin auren sunna, Su ringa auran maza suna fitowa sbd kwadayi suna Tara kudin Haram...zamu sanar kawai a kamasu ayi musu hukuncin abinda sukeyi daidai yanda shariaa ta tanada...Ni so nakema idan an Kama uwar ai Kinga komai zai lalace ba maganar aure Mijinki ya tsira sai aqara gaba Allah yasa su samu Wanda ya fisa kudi da komaima saisu karkata zuwa can mu huta da zancen wannan masifar Mai suna IDON NERA... Amin Amin ya Allah yasa su samu Wanda yafi nawa Mijin su qaratacan na samu aurena ya dawo daidai. A ranar Bilkees takira babban Dan hannun damar DR SHAYKH ta sanar Masa qarar datakeson ya shigar akan a San irin barnar dasu Idon Nera din sukeyi. Baya komai bada sanin Dr SHAYKH din Dan Haka ta fasa Dole qarshe Dan uwan Nafee din ne yakai zancen hisbah wadda Daman Suma sun San da IDON NERA takuma zamar musu kamar qayar makoshi,. Dukkanin laifin da suke tihumarta dashi saita fita bayan ga barna Nan da yawa da ake aikawata da sunanta.... Amma wannan karon lamarin ya ishesu sbd ko jiya ankama mota biyu ta kusan Yan Mata marasa tarbiya da qazamar rayuwa karshe da sunanta sukai qarya suka kubuta sbd akwai Wanda acikinsu yasan asalin halayyar Haj Zainab din Kuma Yana bada shedar gaske akanta sosai babba ne acikinsu. Bayanin dasu bilkees suka bayar akanta yayi muninda wannan karon babu wani sauki ko shirun da zaayi akanta Dole suna buqatan zama da ita. Lamarin ya ishesu Kuma wannan karon zasu dauka mataki akanta idan har dabiarta ce aure aure tana fitowa itada yayanta sbd kawai Tara arziki da Kuma koyarda barna ga alumma. Motar hisba aka Aika har babban gidan Haj Zainab IDON NERA Wanda hakan ya kawo wani irin tashin hankali da mamaki tareda zantukan koina... Ahakan sbd su Bilkees su tozarta ahalin sai suka sake saka Kara a gun police akan Amal tayiwa Nafee bara zana akan Mijinta.. Wannan masifar ta saka zancen yaduwa Kamar gobarar daji Wanda da yawa wasu ke fatan ayi maganin Idon Nera kokuma a tozartasu tunda sunfi karfin hukuma. Shi case din Amal a police ko zuwa batayi ba cikin mintina kalilan aka kashesa tareda watsi da qarar tasu Bilkees Wanda hakan ya tinzira Bilkees suka fito fili suka fada waye mazajen nasu. Hisbah sun kasa samun zama da Haj Zainab sbd duk dalilan da aka kawo na Kamata ko ganin laifinta sun watse karshe take ta saka babbar qara akan matar SSG din sbd ko tana Wasa da komai Bata Wasa da yarta...babu Wanda zai taba yarta ta qyale. ##MAMUH# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 25 Lokacinda SSG ya samu cikakken bayanin abinda ya faru harma da matakin da Haj Zainab ke Shirin dauka akan matarsa da matar Aminin nasa Wanda yama fisa mutunci a idanuwan mutane sbd kamewarsa da Kuma Arzikin dayafisa uwa uba Yana cikin manya malaman addini sosai wainda duniya kewa kallon zallan mutunci da girmamawa.. Cikin bacin Rai da damuwa ya sallami Jameel daya isar Masa da sakon, Sake kallon wayarsa yayi a karo na babu adadi Yana tunanin yanda zai tinkari Haj Zainab da ban hakurin janye matakin datake da niyar dauka din sbd mutuncinsu su duka Bai Kamata zasu hada zuria ba duniya tajisu tun yanzu suna daukan matakai akan junaba... Ta wani bangaren kuwa shakkar tinkararta da maganar yakeyi sbd antaba 'yarta ne Kuma kowa yasan 'yayanta sune rayuwarta Bata Wasa da lamarinsu ko daya. Dafe goshinsa yai Yana sauke numfashi Mai dumi bacin Ransa akan halayensu Nafeen Yana qara sosa Ransa. Wane irin kishi ne wannan se sakasu yin abinda zai kawo fitinar da baasan ya zata qare ba. Ya debo shekaru Yana bibiyar AMAL Idon Nera yasamu ta aminta da aurensa gashi sune neman lalata Masa auren tun kafin ayi. Cikin bacin Rai da damuwa ya soke duka schedules dinsa na ranar ya fito da yamma kai tsaye the IDON NERA's ya nufa wato gidansu kenan da ake Kira da hakan. Daga haj Zainab har uncle Lulu babu Wanda ya sama a gida mutuniyar tasa Kuma Daman a abanza ma tayi aji barema an tabata gata Bata daukan reni Kona Wasa bare irin wannan. Siddi kawai yasamu damar gani ta sanar Masa babu kowa sai masu aiki Amal Kuma tace Bata buqatan ganinsa.. Bai tsaya ba Dan yasan bazata fito dinba tunda tafada gashi Bata daukan wayarsa, Uncle Lulu da haj Zainab ma duka basa daukan waya da alama suna guri Mai mahummanci. Daukan dumi Kansa yayi sbd Allah ne kawai zai Hana auren Nan samun matsala, Nafee sun lalata Masa komai, Wani irin bacin Rai mai tsanani yake ji Abin mamaki Kuma Yana Isa gidan yatadda Nafee tadawo.. A karo na farko da Nafee taga mummunan bacin Ransa da Bata saniba, Ita kanta Bilkees Saida ta tsorata da kalmarsa ta karshe dayace matuqar aurensa da Amal ya lalace akan wannan abin dasukai abakin igiyar aurenta 'daya Kuma wlh saiyayi wani auren Koba Amal ba tunda yayi niya. Bilkees a duniya babu kalma mafi Muni da tsoro gareta kamar kalmar kishiya da saki sbd duk inda sunan kishiya ya tabba to saki na kusa idan ba Allah ya rufa asiriba, Kukan da Nafee keyi Sosai yasa balkees sake shiga damuwa da mamaki mai tsanani, "Yanzu sai Hayat ya iya sakinki akan wannan yarinyar?? Wlh tallahi ba dauka lamarin Nan yakai hakabama,. Rabuwa fa yake nufin yayi dake idan Bai samu wannan din ba, Duk 'yaya da shekarun da kukai Bai dubaba yake iya furta Miki wannan kalmar akan karuwa¿ Menene wannan yarinyar take dashi da Hayat ya haukace Haka kamar Wanda Bai taba sanin maceba ciki da Bai sai wani rawar jiki da mutuwar zuciya yake akan wannan.. Nafee Bata iya cewa komaiba bayan kukan datakeyi na qunci da tsoro, Allah yagani tanason Mijinta sosai, Kuma zuwa wannan lokacin ta fahimci idan namiji yaso aure idonsa ya rufe a auren kaikuma kace baka yardaba karshe naka auren ne zaiyi rawa., Da daddare ta samesa Dan suyi magana Amma har lokacin Ransa a matuqar bace yake Bai saukaba.. Abinda takasa ganewa shine ba iya fashin auren yakejiba matakin dasu Idon Nera din zasu dauka na saka qarar ko wani Abu akanta akan abinda tayi din. ***Amal kuwa gabaki daya kashe wayarta tayi sbd ko sunan Hayat din Bata buqatan gani, Idan Dama baifi qarfin matarsaba Baya iya controlling dinta Kuma ita yayi Mata alkawarin babu inda zasu hadu bare matsala ta biyo baya gashi sunje itada mahaukaciyar kawarta suna son saka Mata ciwon kai tun Bata auresaba. Sidda ma takaicinta da mamakinta duka yaqare akan yanda matar Hayat din tasamu guts na aikata wanna rainin hankalin da rashin hankali. Ita dai Amal ta tattara Hayat din da lamarinsa ta watsar tukuna sai idan taji zata iya saurararsa tukuna tasake bi takan maganar neman auren nasa. ***Kwana biyu Nafee ta dauka fushinsa da bacin Ransa Mai wucewa ne Amma sai abin ya shallake tinaninta sbd tafiya ma yayi kusan sati daya kafin ya dawo Kuma still babu wani sauyi a yanayinsa. Tayi kukan,tayi adduar tayi fushin itama Amma duka babu sauki bare sauyi Dan Haka ta tattara makaman yaqinta tafara zubarwa sbd mafita dai Bata samuba sunyi sunyi Amma babu alamar samun mafitar Dan Haka tafara saduda akan lamarin Dan batason rabuwa da Mijinta, Shikuwa daqyar yasamu ya kwantar da Kai gurin Haj Zainab da uncle Lulu aka janye zancen sukai hakuri saidai baisan ya makomar zancen aurensa yakeba da AMAL amma tunda Haj Zainab da uncle Lulu sun sauko yasan komai yawuce sauran gimbiyar yasamu ta sauko tayi hakuri. Nafee kuwa nuna Masa tayi ta sauko gabaki daya ta hakura da auren nasa da AMAL Amma ta bayan fage itada Bilkees din Basu saki komai dukaba sunata fafutikan yanda zasu samu auren daya fara lalacewa ya qarasa lalacewa afasa gabaki daya. Dukkanin mafita da hanyar neman lalata auren sun rasa face daya wadda kusan itace suka gwada farko saidai wannan karon babbar Kara zasu saka malaman addini su saka IDON NERA's a kotun musulinci Dan harga Allah barnar dasuke yadawa da koyarwa tayi yawa ga alumma, Babban gidan karuwan da IDON NERA takedashi a garin yafi wasu makarantin girma nesa ba kusa ba. Bilkees ce ta bada wannan shawarar Dan harga Allah cikin tsakiyar ranta takejin tsanar duka ahalin IDON NERA shiyasa har lokacin ko hotonsu babu Wanda ta kalla Dan ma kada ta zuciyarta tasake 'daci da kyansu da ake zuzutawa Wanda ya zama na banza tunda ya qare a rayuwar banza da wofi. ****Ajiye wayar hannunta tayi bayan tagama sauraron duka bayanin Barr Salahudeen, Kallonta uncle Lulu keyi Yana jiran Jin abinda zata fada. Numfashi ta sauke ahankali tana qarasa ajiye wayarta gefenta ranta na Dan neman baci tace, "Qara ce aka Kuma sakani Kuma Wai malaman musulinci a kotun musulinci... Bansan wannan karon waye zai Kuma yin wannan yunqurin ba, So nawa Wai akeson ganin bayana da ahalina? Kusan komai na irin wannan rigingimun sun kwanta Amma Kuma yanzu ko wane me tsaurin Ido da zafin kan ne ya sake Kai sunana??? Uncle Lulu mayar da bayansa yayi ya Jingina da kujerar dayake Kai Yana Dan hade fuska yace, "Ko waye wannan banajin yasan illar abinda ya aikata, Me suke nema da wannan familyn ne dako yaushe ake Mana barazana da kotun musulinci., Yanzu me su Barr Salahudeen din sukace??? Wani numfashin son watsar da zancen kada ya dameta ta sake kafin tace, "Zasuyi abinda zasuyi Amma bazani kotun ba idanma malaman sun tsananta ne zanje muyi magana Amma baa kotun ba,,shine abinda Barr yafada. Amal ce tashigo palon sanyeda Riga da skirt na cotton lace Mara nauyi da ado sosai, Ba dankwalin kayan a kanta sai qaramin gyalen data daura iya kanta da qaramar bvlgari handbag a hannunta sai key na motarta.. Siddi siddi ce a bayanta suka qaraso tsakiyar palon tareda zama Amal na cewa, "Uncle barka da yamma. Mommy Yaya dai Naga fuskanki a yamutse?? Siddi datake maqale kusada mommyn batama lura ba ta dago ta kalleta cikin kulawa tace, "Mommy All ok right???? Numfashi haj Zainab din ta sauke tana kallon Amal kafin ta kalli Siddi tace, "Yes baby, Kan Amal datake kallonta har lokacin ta maida kallonta sbd Ko kadan Amal Bata Wasa da damuwar mummyn Koda mummyn tace babu komai Amal Bata yarda idan taga alamar damuwa ko tunani atareda ita tana ganewa Dan haka take nuna tata damuwar har sai mummyn ta cire komai duk da basuda wata damuwar sai irin wadda baa rasaba data danganci sanaoi da huldodinsu mummy dashi uncle Lulu din. Cikin basar da yanayinta dake nuna ciwon kan da ake neman saka Mata da sabon lamarin daya bullo da batasonma su Amal su sani Dan dukkaninsu zafi zasu dauka. Tana kyakkyawan murmushi Mai Fadi akan fuskarta tace, "Sweetie babu komai kaman yanda nafada Miki ki Dena kallona Haka Mana. Dariya siddi tayi tana kallon fararen idanuwan Amal din akan mummy tace, "Mummy Nan gaba Amal ce zata ringa Miki juyamu duka. Wani kallo Amal din tayiwa siddi zatayi magana uncle Lulu ya katseta dacewa, "Karki biyeta sweetie idan na nutsu zuwa gobe idan kin dawo makaranta zanyi magana dake. Ok Uncle" Amal din tace cikin muryarta me tattarreda rashin rawar Kai ko hayaniya. Kallon Haj Zainab tayi yace, Zanyi magana dasu Salahudeen anjima da kaina Zan sanar dake duk yanda muka Kai qarshen zancen. Miqewa yayi ya fice daga palon zuwa bagarensa dan yasamu magana dasu Barr cikin nutsuwa tunda acan basa son su Amal su San da zancen zasu kashesa batareda kowama daga familyn ya saniba tunda Daman an Saba ba yauba suke kashe case bataredama ko sunansu an Kuma maimaitawa a idan aka fadesaba. Tashi Amal tayi ta nufe bedroom dinta Kai tsaye bayan ta cewa Bilkisu ta dafa Mata Noodle daya da carrot kawai sai dafaffen kwai. Tana shiga bedroom din Jakarta da key na mota dake hannunta ta ajiye gaban mirror ta zare kayanta ta nufi toilet tana zare band dake daure da manyan kalban kanta masu tsayi. Wanka tayo ta fito da bathrobe ash ta nufi gaban mirror ta shirya sharp sharp sbd sallar dake Kanta ta laasar da bataiba sbd fitowarsu lectures kenan ta dawo gida. Skirt da hijab na sallah ta saka tayi sallah tana idarwa Bata tashiba akai magrib ta miqe tayi tana idarwa tayi adduointa ta miqe tareda zare kayan ta maida closet ta janyo wata doguwar Riga Mata hannu ta saka ta nufi comfortable resting kujeran dake dakin nata ta zauna ta janyo wayarta daketa haske alamar Kira. Hayat ne me kiran, Qaramin numfashi ta furzar tareda maida wayar ta ajiye tana miqewa ta fice dakin. Kitchen ta nufa Dan duba idan an dafa mata abinda tace din sbd batason abinci Mai zafi Sam shiyasa tace a dafa din kafin ta fito ya rage zafi. Tana shiga ta tadda an dafa Mata din Dan Haka anan kitchen ta zauna kan dan qaramin dining din ciki tanaci tana Dan fira sama sama dasu Bilkisun Dan Dama kusan gidan itace tafi sakewa dasu bayan mummy wadda ta dauki duka masu aikinta kamar 'yayanta ko qannenta tunda a qarqashinta suke. Siddi ce Sam Bata wani sake musu Amma Kuma bata wulaqantasu, Uncle Lulu kuwa babi abindama yake hadasa da masu aiki idan ba masu gadi da securities dinsuba na gidan Suma Kuma baya wani zama bare yasan yanda zaiyi treating nasu unfairly barema suna aikinsu yanda ya Kamata Dan Haka Yana musu ma yakeyi duk lokacinda yasamu damar tsayawa dasu din. Fareedah ce take Dan wulaqanta masu aikin gidan sbd ta taso gidansu basusan darajar masu aikinba Amma Kuma ahankali ta tattara ta Dena itama ta Dena kyararsu sbd anan basa hakan Tana denawa din itama saitaji ta raba kanta da wahala sbd wani lokacin wahalarda Kai ne da sakawa Kai ciwon Rai faman ihu da wahalarwa ga masu aikin. Karfe bakwai da rabi sukai dinner dinsu gabaki dayansu Kamar yanda suka Saba Suna gamawa kowa ya nufi inda yake so Wasu sukai dakunansu wasu Kuma palon sama suka nufa Dan acan suke fira iyasu familyn kawai baqi basa zuwar dasu palonsu na sama. Amal dakinta tanufa sbd tanada abinda zatayi. Uncle Lulu kuwa yayi magana dasu Barr Salahudeen sun basa tabbacin lamarin yazo da Dan tsauri Amma dai zuwa gobe zasu kashe zancen kwata kwata inshallah. Sanarda IDON NERA yayi tace Gaskia Dole su kashe zancen zuwa gobe Dan har tafiya takeson Yi Amma wanna qarar zata tsaida ita ta Bata Mata lokaci. #MAMUH# #PURELOVE#MARRIAGE# DS AQEEL ASAD#AMAL IDON NERA# #SISTERS *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 26 Washe gari tunda safe uncle ya fita zuwa Office dinsu inda zai tattauna dasu Barr Salahudeen akan maganar data fara qular dasu tun jiya Ana abu daya ankasa magana daya. Isowar Barr Salahudeen da Salis babban Yaronsu makusancinsu shida Haj Zainab din yasashi kallonsu Yana kallon lokacin kusan karfe daya Amma sai lokacin suka samu barowa daga offishin Alkalin kotun.. Zama sukayi Barr Salahudeen na sauke numfashi me Dan zafi Yana zare farin glass din fuskarsa ya ajiye gefe Yana dawo da kallonsa kan uncle Lulu yace, "Sir Lulu wallahi wanna karon matsala suke son bamu sbd Kamar ta inda qarar ta fito Suma sunada power sosai Kuma sunada qarfi a Bangaren amfani da musulincin... Ajiye wayarsa uncle Lulu yayi Yana zare nasa glass din shima Yana kallon Salis da shima duk nasa ran yake a matuqar bace da koma wane Dan iskan ne keson kawo musu rainin hankali da wulaqanci a rayuwarsu dake tafiya daidai. Maida kallonsa yayi kan Barr Salahudeen Yana kokarin danne bacin Ran dake cin Ransa yace, "Barr Salahudeen kaman yanda kasaba kasan yanda zakayi wannan maganar ta 'bata, Ta mutu,a rufeta gabaki daya kafin gobe ko sunan Zainab da IDON NERA kada akuma ambata kwata kwata a wannan kotun, Ko nawa ne kaman yanda kasani Salis zai bada a tabbatarda zancen Nan Bai sake tashiba bare fita. Sir Lulu insha Allah kafin goben zamu tsaya muga yanda zaayi. Gyada musu Kai Kawai yai Yana Jingina da lafiyayyar kujerar dake office din nasa Dan ko magana bazai iyayiba sbd Ransa da yayi zafi, Wannan hukumar musulinci ake magana wadda duk connections dasuke dasu bazasuyi aikiba agurin sbd kowa na shiga zaayi tir dashi sbd Cewa zaayi sun cin mutuncin addini da malamansa, Su kansu sunada iko da damar da zasu kashe case komai girmansa cikin mintina kalilan Amma wannan ba damar wani nuna wani budadden iko ko girman dasuke dashi sbd tir da Mugayen diban albarkar da zaa bi zuriarsu dashi akan sunyiwa addini tsaurin Ido Dole a boye zasu bullowa lamarin suyi watsi da qarar kafin daga baya suyi lokacin Wanda yayi qarar Dan bazasu yafewa ko waneneba yakeson tarwatsasu a boye ba. Koda ya dawo gida Bai fadawa Haj Zainab babu abinda aka samu akaiba akan zamcenba sbd kada ranta ya baci ta daga zancen duniya taji maqiyansu sufara musu dariya anfara fin qarfinsu. Barr Salahudeen da Salis harma da wasu manyan lauyoyin guda biyu a ranar sun nuna duk wata basirarsu Dan kashe qarar akan wanna qarar rashin hujja ce Amma babu abinda ya girgiza malaman da alqalan sun tsaya akan sai Haj Zainab Idon Nera tazo kotu itada Lulu Idon Nera. Zafi kan lauyoyin ya dauka Wanda yasa Dole suka sanar dasu Haj Zainab abinda ake ciki qarshe manyan hayoyin datake dasu tayi amfani Wanda ya sake tsanananta case din Sadai sun samu yanda suke so zancen yafara sanyi. Daya daga cikin alqalan dasu bilkees suke sakarwa wasu irin matsiyatan kudi suna qarya da sunan Mijinta DR SHAYKH AQEEL ASAD akan yasan duk abinda yake faruwa ne ya sanar dasu IDON NERA sunfara nasarar kashe zancen. Cikin bacin Rai da baqin cikin wannan mummunan labarin yasa suka saka aka fidda zancen a Media take aka San da rikicin Idon Nera da kotun musulinci Ana Kuma jiran aga Suma malamai da alqalan musulinci idan tafi qarfinsu. Fitar zancen a koina ya lalatawa su uncle Lulu komai Dan kuwa tini aka yada zancen a kafafen yada labaran media.. Su Amal sai alokacin sukasan me yake faruwa. Ran Amal yayi mummunan baci matuqa musamman da kusan kowa neman abin yadawa akeyi akansu koyaushe tunda sun zamarwa mutane qayar maqoshi,wasu Kuma sonsu sukeyi suna matuqar burgesu. Kamar yanda kowa ya Santa batada hakurin reni bare wulaqanci Dama babu Wanda ya Isa yayi Mata, Mahaifiyarta itace rayuwarta babu Mai taba mahaifiyarta Tai shiru akan hakan, Duk zagi da Mugayen sunayen da ake kiransu dashi musamman mummynsu bai taba damunta ba sbd tasan ba halayensu bane Kuma sunan Bai taba damun mommynba shiyasa suka taso da rashin damuwar duk abinda zaa fada akansu Amma Banda cin zarafi ko yunqurin tozartasu Shi wannan wani abune da basa dauka, Dan kuwa suna amfani da iko da dukiya su koyarda duk Wanda yashiga huruminsu da niyar tozarci. Kaf ahalin Haj Zainab itace wadda idan aka taba a ahalin kowa yake gaggawar kasa jurewa sai inda karfinsu ya qare. Wannan cin mutuncin da aka bullo dashi Rana tsaka zaa musu ta tabbatarda daga matar SSG ya fito dan Haka zata nuna musu tafisu zama karuwar dasuke tinani. Senator jarma mahaifin Anty Fareedah shima Kai tsaye yashiga cikin zancen da kamar familynsa ne su sbd 'yarsa dake cikinsu tana aure cikin kauna Mai tsanani da kwanciyar hankali da aminci. Kusan shima Mijin Siddi yanata nasa kokarin gurin ganin an kashe zancen Amma tako Ina kamar anyiwa case din hayaqi. Su Bilkees kuwa sai alokacin duniya tayi musu Dadi hankalinsu yakwanta suka tattara zancen dasukasan zuwa yanzu maganar auren yagama lalatuwa suka watsar zuciyoyinsu fes suda 'yayansu. Karfe Tara na safe Amal ya fito daga gidansu cikin motarta Ford fiesta fara Ranta har lokacin quna yakeyi sosai akan haukar matar Hayat ta isheta gwara ta nuna Mata su waye IDON NERA. Kai tsaye Office dinsa ta nufa sbd yanata Kira Bata dauka batajin zata kirasa da Haka ta nufa office dinsa Kai tsaye. Tana Isa babban building din tayi parking ta fito motarta Kai tsaye ta nufi reception Bata tsayaba ta nufi office dinsa Kai tsaye dayake receptionist din ta San itace Sabuwar Amaryar Sir din nasu sai Bata tsayar da itaba saima sannu da zuwa datake Mata Amma ko ta kanta Amal din batayiba ta wuce. Tana Isa kofar office dinsa secretary dinsa ya taso da sauri Yana Mata sannu da zuwa bakinsa a washe Amma ganin yanayin fuskarta yasashi Dan takaitawa da cewa "Welcome Ms AMAL" kawai. Zaune yake Yana waya cikin black suits dasukai Masa kyau sosai Wani mahummin conference meeting zasuyi da turawa shida Amininsa akan wani kasuwancin hadin gwiwar dasuke dasu shiyasa yayi shigar suites din. Shigowarta yasashi katse Kiran cikeda mamakin ganinta da Kuma sanyin jikin ganinta bayan tsawon kwanaki data qi barinsa ganinta. Dayake yau batada school futan safe ne zuwa gurinsa kawai Dan Haka blue pencil jeans me ajikinta da farar free Balenciaga sweater data bayyanarda wayewarta da rashin ruwanta a lamarin kowa sai nata. Kanta silk Versace scarf ne wayarta daga wayarta sai key din motarta a hannunta sai qamshinta Mai sanyi da kashe jiki tareda Kama guri ahankali. Tasowa yayi cikeda kaunarta data Gama Masa illa Yana kallonta Yana cewa, "AMAL da kinkirani kinsan cewa zanzo..... Rufe fararen idanuwanta Tai tareda budewa Kai tsaye tana kallonsa ta bude baki tace, "Kasan me abinda matarka takeyi kuwa? Kasan meyasa tun farko naqi yarda da auren masu mata?? Sbd irin wannan rashin hankalin da hayaniyar ne, Meyasa matarka zata ringa shiga alamuran family na?? Hayat kafi kowa sanin bazan aurekaba matarka namun wanna haukan tun ban shigaba wlh na shiga tamun makamancin haka saina saka anrufeta asibitin mahaukata har tsufa ko kai bazaka fiddotaba,.. Meye hakan? Meye matsalarta damu? Sbd zaa aura Mijinta?? To tun wuri ka janye maganar auren tunda bazaka iya controlling dinta da haukantaba..... Zafi Kansa ya dauka sbd idan ran Amal din ya baci Dama Bata saurarawa Gashi ya kasa fahimtar kokuma yarda da Nafee nada saka hannu a lamarin tunda ta saduda ta hakura da rungumi qaddara Amma Kuma bazai nuna qin yardarsaba kada Amal din ta sake Hawa tun Bata furta kalmar fasa auren ba tazo ta furta.. Shirunsa yasa Amal kallonsa cikin tsananin bacin Rai da mamaki tace, "Like seriously Hayat¿¿ Dama mezata tsammata agurin me Mata sbd matansu sungama maidasu wawaye and useless. Juyawa tayi ranta a matuqar bace da har tayi gangancin yarda zata auri Hayat din tun farko bayan Daman batada raayin auren masu Matan. Cikin sauri da damuwa yayi saurin zagayowa ya tareta Kansa na sake daukan zafi gashi meeting dinsa ya kusa Baqonsa ma yakusa isowa ga rigimar Amal din Kuma wadda bazaitaba son bacin ranta ba. "Amal koma menene na Miki alqawarin Zan duba komai da kyau Ni kaina bazan taba barin duk Wanda ya tabaki ko familynki ba.... "Hayat please kaje kaji da kanka Kuma,.Ni na Gama da Nan Kuma.. Kofa ta nufa ranta a bace kafin takai hannu kan kofa aka turo kofar ahankali cikin nutsuwa tareda shigowa Kai tsaye sbd baiyi tunanin akwai mutane a kofarba. Kirjinsa da nata ne ya kusan haduwa batareda kowannensu yasan da zuwa kowannensu din ba..... A lokacin daya kowannensu ya ja baya musamman shi din da har qamshin jikinta ya shiga hancinsa Sosai sbd kusan dasukai Sosai. Qamshin tsadadden Turaren VICTORIOUS CARBON na Boadicea da Bata taba jinsa agun kowaba yasata dagowa zata kalli Wanda yake daukeda wannan coolest qamshin Mai nutsuwa..... AQEEL ASAD da baya buqatan ganin ko waye tunda ya shaqi qamshinta ya fahimci mace ce, Tana dagowa ya tabata ya wuce ciki office din sanye cikin Royal blue Slim fit D&G suit qamshinsa na gauraya office din Kai tsaye sofa ya Isa ya zauna sai alokacin ya dago manyan idanuwansa masu kyau da kwarjini Mai nutsuwa ya kalli Hayat Wanda shigowar AQEEL ASAD ta sanyasa kasa bin Amal wadda itama Bata waiwayoba ta fice ranta a bace. Wani numfashi Mai zafi SSG din ya sauke tareda dawowa ya zauna Yana kasa kallon AQEEL ASAD wanda yasan bazai ce Masa komaiba akan ganin mace a office dinsa duk da babu ta inda Amal tayi Kama da maaikatansu bare yayi tunanin maaikaciyarsu ce duk da yasan ko Kallonta AQEEL ASAD baiyiba barema ya damu da sanin wacece. Zaiyi maganar gyara zancen ganin mace da AQEEL ASAD din yayi Dan kare Kansa, AQEEL ASAD din ya katsesa da dagowa ya kallesa a natse cikin sanyin kalami da kamewarsa yace, "Muje time yayi. Miqewa yayi tareda wucewa gaba Dan Dama conference meeting dinne kawai ya kawosa office din Hayat din da safen. Inda zasuyi conference meeting acikin maaikatansu SSG din suka nufa Kai tsaye sbd suna gamawa AQEEL zai bar maaikatan yanada gurin zuwa Mai mahummanci da aka gayyacesa akan wani case na manyan Bata garin da aka Kama Ana tuhuma da yada barna Wanda akeson shigarsa cikin lamarin sbd qarfin dayake dashi a kotun musulinci dayake taimakwa sosai da dukiyarsa Mai yawa. Sai qarfe goma Sha daya harda rabi suka kammala Dan Haka Kai tsaye yabar gurin,.. Yaso komawa gida Kansa ya 'dan sake yakuma sauya kayan jikinsa saidai lokacinda ya bada na zuwansa ganinsu yayi Dan Haka yace drivernsa ya wuce dashi can din Kai tsaye tunda yasan suna can sun taru manyan malaman Ana jiran isowarsa. Yana Isa babban ofishin yaqi da barna a musulinci Wanda yake cikeda offices na manya malamai da manya alqalai na musulinci da manyan lauyoyin musulinci, Babban guri Mai tsaro da dokoki tareda tsayawa addini da musulincin da musulmai harma da human rights duk sunada aciki. Yana daya daga cikin manyan masu bada gudunmawa Mai girman tsoka agurin tafiyar da komai, Bawani babba bane a shekaru sosai Dan kusan da yawan alkalan da malaman sun girmesa Amma Kuma Ana respecting dinsa sosai sbd tsayawa dakuma dukiyar dayake bawa agency din sosai ga kuma iliminsa a addinin da saninsa daya qara Masa girma da suna sosai agurin mutane bayan sunan dayake dashi a harkar business dinsa da aikinsa da uwa uba dukiya wadda ke qarawa mutane suna. Isowarsa gurin yasa jamaa da Dama suka iso Ana Masa barka da zuwa.. Wani irin kwarjini da cika idone dashi Wanda yasa da yawa ake sauke Masa Kai koda an girmesa, Yanada kamewa da haiba datake qara Masa girma a gurin mutane Dan haka ake yawan neman shaawara ko zaunawa dashi idan suna neman maganin matsalar data addabi bangaren aikin nasu, Duk wani taro babba na addini dazai buqaci manyan mutane Yana daya daga cikin wainda baa iya Dena gayyata ta musamman wannan yasa da yawa suke kiranda da DR SHAYKH AQEEL ASAD sbd Basu ciresa cikin manyan malamai masu daraja da aka saniba gashi matashin daya fara zama dattijo abokin Manya,ga kudi ga ilimin Boko Dana addini ga kamewa da wayewar rayuwa Mai aji da tsafta. ##MAMUH #AQEEL ASAD/IDON NERA #PURELOVE/HOTLOVE *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 27 Kai tsaye cikin babban palon alfarma na tarbon manyan Baki aka nufa dashi Yana tafiyarsa cikeda nutsuwa da Dan kokarin sake fuskarsa dabai cika sakewaba. Cikin girmamawa da mutuntawa sosai ya gaisa da Alkalai kusan uku da manyan malamai kusan bakwai sai Lawyoyinsu biyu. Cikin nutsuwa aka fara karanto halaye da babbar shaharar da IDON NERA sukai a barna, Shiru yayi kyakkyawar fuskarsa na Dan sauyawa da irin munanan abubuwan da aka fada wainnan IDON NERA din na aikatawa, "Ita asalin IDON NERA din aurarrakinta iya wainda aka kiyasta aka sani aure goma Sha daya, Sauran aurarrakin nata da baasan dasuba awainda tayi ne kafin daukakarta sai Wanda taje har qasashe biyu tayi ta dawo Wanda hade lissafinsu abin ba dadin fada, Duka wannan auren babu Wanda tayi da zuciya daya,. Da manufofi takeyinsu Kuma ta kashe auren ta fito Kai tsaye babu shakka ko tsoron Allah, 'yayanta biyu duka babu mai tarbiya gashi Suma ta dorasa akan wannan muguwar tarbiyar ta auren masu kudin suna fitowa domin yada barna, Yayanta dasuke uwa daya uba daya 'dan daudu ne na musamman dayake tareda manya Yana yada tasa barnar shima, Babban gidan barna na karuwai dake garin Nan nasu ne ikonta ne,itace uwar karuwai da Yan daudu, Tako Ina yada barna sukeyi, Akwai babbar qungiyar manyan karuwai dasuka zama manyan Mata sun mallaki gidaje da dukiyoyin kansu suna sake lalata tarbiyar alumma da wasu dabiu da halayensu, Ita IDON NERA ta tsaya musu tako wane bangare na hukuma, Tanada manya connections, Tanada manyan mutane,manyan Yan siyasa masu mukamai maana manya qasa, Tanada manya tako Ina dasuke tsayawa aduk lamuranta.. Tana amfani da 'yayanta Mata guda biyu gurin mallaka da juya manya yanda takeso, maana yayanta sune mukullin barnar datake aikatawa manya da yawa suna tsaya Mata sbd kwadayi da shaawar auren yayan nata, Dayar tahau hanyar uwar na aure aure, Dayar Kuma a yanzu itace take yanda takeso da manyan mutane, Sun tarwatsa aurarrakin mutane da Dana da nasu son ran da ganin iko Qarshe dai kullum sake samun qaruwar karuwai da yan daudu akeyi na yayan musulmai da dama da yawa duk a qarqashin iko da sunanta... Anyita rigingimun daukan mataki akan wannan barnar tata datake yawa Amma babu wani nasara sakamakon koyaushe juyar da dalilan akeyi a kashe to wannan karon lamarin ya dauki zafi sbd motar karuwai biyu da aka Kama masu qananun shekaru dasuka tabbatarda a qarqashinta suke, A bangare daya Kuma yarta AMAL IDON NERA tana yunqurin lalata aurarrakki da dama gurin amfani da kyanta gurin raba maza da matayensu na sunna da 'yaya da ubaninsu.. Karshe dai anyi magana da lauyoyinta da manya da suka Shiga zancen mafita ake nema akan lamarin nata Dan Haka aka yanke shawarar janye shariar zaa zauna da ita ayi sulhu tareda magance yawan barnar datake yadawa. Wannan shine taqaitaccen bayani Dan kadan akan Haj Zainab IDON NERA..qarasa zancen lauyan musulincin yayi Yana dagowa ya kalli AQEEL ASAD Wanda ya Dan Yi qasa da Kansa Yana rintse fararen idanuwansa sbd sunan da aka ambaci wannan matar dashi Wanda agurinsa sune ne mafi girma da tsarki da kauna a rayuwarsa gabaki dayanta... Yayi baqin ciki da 'dacin Jin wannan sunan Ita wanna matar takedashi.. Bude idanuwan nasa yayi ahankali tareda Dan jinjin Kai Kawai ahankali sbd harga Allah basan ma me akeson yaceba akan lamarin Dan lamarin wannan IDON NERA din yayi Muni da girmama sosai, Da alama babu ilimin addini kwata kwata a tsakanin familyn IDON NERAn sbd komai lalacewarta Bai Kamata ta lalata rayuwar 'yayanta sbd su din Amanace Allah yabata Dan 'yaya Amana ne ga iyaye.. Koma menene Lamarin yayi munin da bazai iya shigaba Amma dai yabada goyan bayan a dauki matakin gyara da kawar da barnar sbd alummar gaba da Basu taso ba kada barnar tayi yawa. Tattaunawa sauran alkalan da malamai sukayi aka bawa lauyoyi damar su sanar da lauyoyinta Kiransu gareta a gobe... AQEEL ASAD yabada uzurin bazai samu zuwaba gaskia so duk yanda sukai yayi Allah yasa hakan shine sanadin shiriyarta da zuriarta. Fitowa yayi ya shiga motar drivernsa yaja suka bar gurin. Wani sanyayyan numfashi Mai sanyi ya sake Yana Dan kokarin yakice tinanika akan masu irin wannan rayuwar barnar da sabon ubangiji, Shi ya rasa wani bangarene Mai mahummanci a rayuwarsa Amma gabaki daya rayuwarsa tayi duhu baya cikin walwala da farin cikin daya Kamata sbd kullum da Abin yake kwana yake tashi tsawon shekaru Amma yakasa sabawa da rayuwa babusu Babu masaniyar halinda sike ciki, Ganin yakeyi Allah bazai barsaba idan har wadda tayi dawainiyarsa fiyeda tasa uwar,. ta sadaukar da rayuwartaba ta basa kaunarta da dukkanin rayuwarta, Taci kashinsa, Tasha fitsarinsa da guminta, Amma karshe tana can tana garari a duniya batareda yasan wane Hali ko rayuwar take cikiba alhalin shi Yanada arziki da wadatar da zuriarsa zasuyi rayuwar hutu da wadata har jikokinsa Kila, Meye amfanin Arzkin idan har wadda ya dage ya zamo wani abin dominta Bata tareda shi hakama Alqawarin daya dauka mata ya tashi a iska, Menene makomar alqawarinsa akan MARYAMAH wadda ayanzu yasan ta girma batareda tasan Shiba... ahakan Yaya yake jinsa bare masu aikata laifi irin wannan da qazamar rayuwa Mai tattareda daudar qazantaccen lefi Amma suke rayuwa hankalinsu kwance sbd kawai sunada iko a hannunsa Wanda shima ta hanyar suka samesa. Ahankali ya Dan rufe idanuwansa dasuka sauya ya bude Yana waiwayowa kadan ya kalli wayarsa datake vibrating a gefensa na shigowar Kira. Hayat ne, Numfashi ya dan sauke ahankali ahankali tareda daukan wayar ya Dora akan kunnensa a natse yace, "Aslm,Yes Hayat¿ Ajiyar zuciya Mai zafi Hayat ya sauke daga can bangaren Yana kokarin danne bacin Ransa yace, "A ASAD we need to talk, Yaushe Zan sameka? Kallon time yayi kafin cikin Dan mamaki yace, "Akwai matsala ne? "Ina buqatan ganinka inaga zanzo anjima kokuma na sameka gidan baqinka da karatunka anjiman. "Alright" yace Yana ajiye wayar gefensa. Suna Isa gida ya fito mota ya nufi sashen mahaifiyarsa Kai tsaye Yana kashe duka wayoyinsa. Zaune take kan 2 seater dake babban palon nata na alfarma da aka tsarashi kamar na sabuwar matashiyar masu arziki.. Hutu da daular duniya yasa jikinta Yana Nan a daidai Babu wani tsufa daya bayyana sosai sosai atareda ita saidai manyanci da Kuma ilimin Boko Dana addini datake Yi ayanzu sbd kusan sbd AQEEL ASAD din suma sun koma Yan addini gidan. Tun Bai qarasa shigowaba tasan da shine zai shigo sbd kusan kaf duka jamaar gidan da masu aikin gidan da securities dasukasan waye maigidan to tabbas sun sheda qamshinsa daya na musamman daya Gama Kama jiki da dukkanin abinda yake tabawa. Asmau dake aikin sake gyare palon Haj Maryamah din tana Jin qamshinsa ta tattara kayan aikinta tabar palon. Wata jarida Haj Maryamah din ke karantawa tana Jin shigowarsa ta dago kanta fuskarta a sake da kulawa da kaunarsa Mai tsananin wahalarda ita sbd takasa samun cikakken 'danta yanda kowace uwa ke samun 'yayanta. Kyakkyawar fuskarsa Mai cikeda zallan kwarjini da nutsuwa tareda kamewa take kallo shima ita din ya kalla bayan yashiho da sallamarsa Mai nutsuwa. Zama yayi a kujerar dake gefenta idanuwansa suka sauka akan jaridar datake karantawa ta ajiyewa wadda take daukeda sunan IDON NERA da manyan Baki a gefe daya..Wanda ita umman Bata damu da karanta labarai ire irensuba tunda ta fahimci IDON NERAs din wasu manyan hamshaqan karuwai ne sai Bata ko duba duk inda zaa ambaci sunan sbd suna ko abinda ya hada alaqa da sunan karuwai wani babban lamarin ne datayiwa tsana ta cikin jini da ruhi, Kuma kusan kowa yasanta yasanda ko sunan dayayi kama da masu irin wannan rayuwar baa ambata agabanta shiyasa duk rikicin gidan SSG Bilkees Bata sanar Mata ba Dan tasan baa ambatar irin wainnan qazamar rayuwar a gabanta. Bai tsaya karanta sauran bayanin ba ya dauke Kansa daga Kai Yana cewa, "Umma barka da yamma? Ya bp din? Dr Aisha tazo ta duba yau kuwa?? Numfashi ta sauke tana Jin dadin kulawar dayake Bata wadda zatace bayan ita kulawar sosai dayake bata Babu sauran Wasa da sakewa tsakaninta dashi daga biyayya sai kulawa sai bin umarninta, So take danta yayi dariya, Yayi walwala, Ya sake yayi raha ko doguwar dariya da farin ciki a gabanta Amma duka Bata samu ganin wannan ba Dan Haka sai rayuwar ta zama kamar ba shi kadaiba itama rayuwar quncin takeyi da rashin walwala da farin ciki, Mufeeda ce sanyin idaniyarta datake debe Mata kewar AQEEL din take Mata Wasa da hayaniya da dariya da duk wani rawar Kai da walwala, Sai Bilkees datake zuba nata rayuwar yanda takeso a gidan itama. Adduarta da rokonta datake yawaita sadaka da ciyarda mabuqata shine Allah yakawo sauyi Mai tsarki da tsafta a rayuwar AQEEL ASAD dinta, Allah yakawo lokacin dazataga danta cikin farin ciki da walwala tareda dariya akan fuskarsa.... Kuma kullum adduarta da sadakar datakeyi akan addua biyune, Bayan kawo farin ciki rayuwar 'danta dayar itace Allah ya cire Zainab da 'yarta kwata kwata daga zuciyarsa sbd sune Quncin dayake cin rayuwar danta, Bata fata ko a mafarki ko wata Mai suna zainab tasake shigowa rayuwar AQEEL ASAD dinta Dan ita tini ta goge sunan daga kowane fanni na rayuwarta, Kamar yanda Zainab tayi Mata alqawarin ko Mai sunanta bazata Kuma ambata da bakintaba Haka itama tayiwa kanta da rayuwarta alqawarin ko Mai suna zainab bazata Kuma alaqa dashiba a rayuwarta har abada. Agurin umman yaci abinci tareda ita a dining suna Dan magana harya Gama ya miqe bayan ya goge bakinsa da tissue yabar sashen gabaki daya. Yana Isa babban part dinsa dayafi koina girma a gidan ya nufi master bedroom dinsa Kai tsaye Yana balle maballan farar qal din tsadaddiyar long sleeve din dake ciki ta suits din dake jikinsa. Yana Gama zare rigar yako daga Shi sai dogon wandon suits din Lafiyayyar fatarsa Mai daukan hankali ta bayyana tareda faffadan kirjinsa dayasa Bilkees data shigo dakin Kai tsaye Jin wata sabuwar tsimammiyar kaunarsa na rufeta koina.. Motsinta yasashi juyowa ya kalleta tareda maida hankalinsa gurin nufar hanyar toilet dinsa Mai tsananin girma ya shige Yana zare wandon ya shige Jacuzzi Yana sakarwa Kansa ruwan dumi bakuma masu zafiba. Tasan abinda yasa yayi Mata kallo daya kuma baice Mata mo kalma dayaba wato shigowa Kai tsaye ba sallama kamar yanda musulinci ya bada umarni. Ajiyar zuciya ta sauke tana juyawa Dan kuwa koma menene ita sam Bata jin haushi Kuma Bata taba jin haushiba aduk abinda yake faruwa da rayuwar auren nasu tunda dai shi din mallakinta ne Kuma baya nuna Mata qi hakama Yana tattalinta tareda Bata kulawa da kauna to me kuma zata damu kanta dashi bayan ta tsaya tsayin dogarai ta Hana kowa shigowa rayuwarsu Dan kuwa a shirye take tsaf da Hana kowace mace rabar Mijinta uwa uba mahaifiyarsa Bata son ya wani qara auren sbd batason kwashe kwashe. Wanka yai yafiti daureda brown towel Mai dan girma jikinsa na tsiyayar ruwan wanka dake tsiyayar tsantsi a fatarsa sbd tsantsi da lafiyarta. Cikin navy blue plain tsaddan yadin manya yafito qamshinsa na tashi ahankali ya nufi dayan gidansa dayake ganin baqi acan tareda karatunsa na addini da wasu ayyukansa na office da sauransu. Babban gidane daya tsaru matuka tareda tsari Mai kyau da nutsuwa. Koda ya Isa Hayat na gidan na jiransa Dan Haka sallar magriba suka fara Yi a babban masallacin daya gina hade da gidan nasa ta gefe daya. Suna gamawa suka dawo ciki Suka zauna lafiyayyan palonsa ya kalli Hayat din da idanuwansa a natse Yana sauraron bayanin dayake Masa akan su Nafee da Bilkees ne suka shigarda qarar IDON NERA sbd auren 'yarta daya da zaiyi. Kallonsa AQEEL ASAD din yakeyi idanuwansa na Dan bayyanarda mamakin duka bayanan abubuwan dasuke faruwa din. Shiru yayi and dukkaninsu sun aikata abubuwane dabai taba tunanin zasu aikata din ba, Meya hada Hayat din da aure a irin wannan gidan, Su Kuma Matan menene yakaisu Shiga irin wannan maganar ta wainda rayuwarsu kwata kwata Babu abin dadin fada aciki. Babban abin mamakin shine ta yanda Hayat da girmansa da mutuncinsa zai iya daga hankali Haka akan mace irin wannan harda rabuwa da iyalinsa akan hakan. Har kusan dare sosai suna tare suna tattaunawa Wanda kusan duka mamaki ne da damuwa ma sosai AQEEL ASAD din yashiga akan 'dan uwan nasa gameda wannan masifar data shigo rayuwarsa. Yana dawowa gida Bai nunawa Bilkees yasan komai akan lamarin bak kamar yanda Bata fada Masa shigarta shaani irin wannan ba da mutuncinta harsu iya Shiga lamarin Wainda mutuncinsu koina baa fada da kyau Saida fata shiriya yake musu kawai. Washe gari a gidan SSG da rikicin sosai aka tashi Wanda ya ja Hayat din yayiwa nafee saki daya Hakan ya kawo damuwa sosai da tashin hankula a tsakanin ahalin umma ma sai alokacin tasan abinda yake faruwa take tashiga mamaki da tashin hankalin meyakai Hayat hulda da irin wainna mutanen gashinan sun zamo mummunan masifa a rayuwar familynsa sun rabasa da matarsa. qarfe goma AQEEL ASAD yabar office dinsa drivernsa ya jasa zuwa Inda zaayi meeting din Alkalai da manyan malaman tareda lauyoyin IDON NERA da lauyoyin musulinci.. Yana buqatan Shiga wannan lamarin dole kobai so ba sbd kawo sulhu da qarshen matsalar gida da rayuwar Dan uwansa Amininsa Hayat sbd a yanda kauna Mai qarfi da kusancinsu yake dashi bazai Bari gidansa ya lalace ya tarwatseba akan wannan masifaffiyar qaddarar data shigo rayuwarsa. Jin isowarsa yasa aka dataka da komai aka jirasa Yana isowa aka tarbosa cikin wani farin soft tsadadden yadi Komai nasa nutsuwace zalla aciki da sanin Kai tareda kwarjini. Yana Isa ko qarasawa ciki baiyiba lafiyayyar motar Haj Zainab ta iso gurin tareda motar uncle Lulu da lauyoyinta biyu. Sanye take cikin purple and pink lace dayake kwance ba nauyi sbd tsadarsa, Mayafin jikinta zuwa handbag da takarmin qafarta Babu Wanda ba manyan kudine suka siyesaba. Kyanta kuwa kamar yanda aka Santa Yana Nan shiyasa Suma malaman suke dauke kallonsu daga gareta Dan kaucewa iskar shedan. Shi Kansa uncle Lulu kana ganinsa kasan Nera ta zaune ta kwanta a rayuwarsu Dan Haka Kai tsaye suka qarasa office din da ake jiransu hankali kwance ba alamar damuwa. ##MAMUH# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 28 Lauyanta ne a gaba kafin ita da uncle Lulu a baya suka shiga.. Gurinda za zasu zauna aka nuna musu suka zauna gefe daya tareda lauyyinsu, Ajiye Hermes handbag dinta tayi a gefenta tareda fuskantar jamaar dake babban offishin taron., Kai tsaye ta gaidasu gajerar gaisuwa batareda ta tsaya qare musu kalloba ta maida hankalinta gurin sauraron bayanan da aka fara korowa na munanan Lefuka da barnar da akeda tabbacin tana aikatawa kuma ake aikatawa a qarqashinta.. Batason Jan zance da batawa juna da zaman sulhun lokaci Dan Haka Kai tsaye Babu boyo ko shakka ta zayyano abubuwan da ake aikatawa da sunanta wainda tasan batada alaqa ko hulda dasu ko bayanansu Bata kawoba sbd Bama yarda zaayiba dan Haka atafi ahakan.. Lauyanta ne ya karba zancen da fara bada hakuri dakuma godiyar yarda da sulhun da akai, Kallon Haj Zainab din yayi wadda itama ta dago lokacin zatayi magana idanuwanta suka sauka akan Fuskar data sakata sarqewa da yawun bakin da zatayi magana dashi... Tari Mai qarfi ne ya rufeta hannuwanta na daukan rawa a hankali.. Cikin kulawa da mamakin abinda ya sametan uncle Lulu ya kalleta Yana Dan tasowa da bayansa dake jingine jikin kujerar dayake kai ahankali yace, "Yar uwa Yaya dai? Are you ok?? Kasa magana tayi sbd tsananin da tarin ya qara sosai Take idanuwanta suka fara ja ta dafe kirjinta tanayi.. Da sauri Barr Salahudeen ya leqa waje yace Salis yakawo Mata ruwa da sauri... Ko awane masifaffen Hali take na dimuwa ko ciwo ko hauka Bazata taba kasa gane AQEEL ASADULLAH ba, Kamai girma da manyanta da zaiyi da sauyawar da zaiyi kuwa bzata taba kasa ganesaba.. To Amma meya kawo hardashi a wannan zaman? Koma menene batada alaqa ko wani hadi dasu Dan Haka Babu amfanin tabari ya ganta,.. Rawa zuciyarta da jikinta ke dauka tareda wani irin sanyi na shekaru data Dade batajiba, Rintse idanuwanta tayi cikin wani irin nauyi da zuciyarta ke sauka Mai qarfi, Bata so ko buqatan sake kallonsa a yanda takeji zuciyarta na bubbugawa da da sauri da karfi..... Tsanananta tarinta yayi Wanda ya Hadu da bugun zuciyarta dayake qarfi da sauri....take tafara neman fita hayyacinta. Da sauri uncle Lulu ya Kamata suka miqe sbd Dole zaman ya wargaje sbd gabaki daya ta fara fita hayyacinta idanuwanta tini sukai jajir hannuwanta sai rawa sukeyi. Kai tsaye aka miqawa lauyoyinta bayanan matsayar zancen da aka Kai Wanda akaso karantawa gaban kowa a zaman Wanda take nuqatar saka hannun amincewa Dan Haka tunda zaman ya lalace sbd zuwan tsautsayin sai aka bawa lauyoyinta daga baya ta karanta su saka hannu itada Lulu lauyyinsu su dawo dashi a miqa kotun shikenan. AQEEL ASAD Wanda ya kasa dagowa ya kallesu sbd ba halayyarsa bace yawan kallon bare Kuma ga mace irin wannan dayaji Ana fada, Yanada kiyaye ganinsa akan abubuwan da kallonsu zasu damu Kansa da zuciyarsa shiyasa duk abinda yasan baida mahummanci kokuma zai taba Masa nutsuwar Kansa baya kalla sbd kaucewa damuwa da ciwon kai. Koda IDON NERA tayi nata bayanin kwata kwata Bai dagoba hakama jinsa ba sosai yake akantaba... Miqewa sukai Lulu na gefenta Barr Salahudeen na dayan gefen da handbag dinta a hannunsa sai sannu suke jera Mata tana dafe da kirjinta dake zafi da nauyi matuqar gaske kamar zai fado... Tana gap da kaiwa kofar ficewa data matsu tabar dakin sbd suffocating takeji.... "MAMI" Taji Nutsatsiyar muryarsa ta sauka akan kunnuwan duka Wanda yake dakin.. Babu Wanda yajuya ya kallesa sbd tunanin waya yakeyi Itakuma datasan menene Bata juyoba ta wucewarta Kai tsaye batareda ta nuna alamar Jin sunan ba.. Motarta ta nufa har lokacin hannuwanta da kirjinta rawa sukeyi Kuma tarin ya sarqi makoshinta sosai ta yanda ko magana Bazata iyaba. Kasa yarda da idanuwansa yayi alokacinda ya dago yaga matar da batada bambamcin kamanni da Maminsa, Baisan lokacinda bakinsa ya furta kalmar Mamin ba, To Amma meyasa ta dakata alokacinda ya Kira sunan kafin daga baya ta wucewarta Bata juyoba.... Miqewa yayi da sauri ya nufi kofar yabi bayanta da sauri Kansa na daukan wani irin zafi da juyawa, Yana gap da Ida jikin motarta Yana kallo tace aja motar awuce. Maminah ce wannan da gaske? Maminah ce nake gani? Am i hallucinating? Dafe Kansa yayi daya Wani irin sarawa Yana sake daukan zafi... Morarsa ya nufa kai tsaye da drivernsa harya bude Masa. Yana Shiga cikin wata shaqaqqiyar murya yace, "Muje office yanzu Nan. Jan motar Rabiu driver yayi cikin Dan speed sbd ganin yanda Mai gidan nasa yake kamar a zafafe. Wayarsa ya daga ya saka Kiran PA dinsa Kuma na hannun damarsa Al-Amin tajudden. Al-Amin na daukan wayar Kai tsaye yace, "Ina son bayanan komai da hoton Idon Nera yanzu Nan.. Ok done Sir" Al-Amin din yace Yana janyo Apple tab dinsa dake gefensa yafara dubawa kafin ya saka Kiran Wanda zai Basu sauran bayanan komai da bazai samu a internet ba. AQEEL ASAD da yagama fita gabaki daya tinaninsa akan lamarin dayake kamar kyaftawar ido a mafarki ace yaga Maminsa, Maminsa fa yake tunanin yagani... Shi gabaki daya bayama kawo a matsayin datake din idanma mamin tasa ce, Sam zancen wata karuwa ko karuwai ya fita Kansa shidai fata da buqatan sanin itace 'dince kokuwa. Motarsa na parking cikin harabar babban gidansa ya fito ya nufi sashen mahaifiyarsa Kai tsaye kaman yanda ya Saba duk ya dawo saiya fara zuwa ya gaidata yake Isa nasa sashen sbd ba lallai ta sake ganinsaba sai gobe Kuma Daman a wuni kafin ya fita yake zuwa su gaisa sai Kuma idan ya dawo. Wayarsa ce tayi ringing Yana gap da Isa palon ummansa Ya daga wayar cikin nutsuwa.., "Sir I just forwarded you all the informations. Kashe wayar yayi tareda bude sakon, Hotonta yakeson gani kawai kafin sauran informations din.. Yana saka qafarsa ta dama a palon Haj Maryamah dake zaune ta zuba Masa ido tana jiran shigowarsa adaidai lokacin hoton Zainab ya bude fes akan screen din tsadaddiyar wayarsa..cak ya tsaya batareda ya qarasa saka qafarsa cikin palon ba. Wayar ya zubawa fararen idanuwansa dasuka sauya atake, Komai nasa tsayawa yayi cak idanuwansa suna qara sauyawa, Kasa motsawa yai sbd gabobinsa da zuciyarsa da suka tsaya cak na wucin gadi... Kallonsa Haj Maryamah takeyi cikeda mamaki tana ambatar sunanta ganin yanda yayi kamar Wanda yaga matacce yadawo duniya... Bayajin komai bare yaji sunansa da umman ke Kira... Miqewa tsaye tayi cikeda tsoron daya cika zuciyarta itama na ganinsa a wannan halin zuciyarta da jikinta na sanyi ta nufosa.... Bata qarasaba ya juya ya koma hanyar daya shigo ta fita idanuwansa na kadawa jajir.. Cak ta tsaya itama daga inda take batareda ta qarasa inda ya Bari dinba jikinta na wani irin sanyi zuciyarta na Shiga tsoro Haka kawai. Jamilu driver na kokarin Isa gate gurin securities yana juyowa ya hango Mai gidan nasa tafe da sauri ya juya ya Isa motar ya bude Masa Yana bude Baki zaiyi magana AQEEL ASAD ya katsesa Kai tsaye da cewa, "Ikeja GRA right now.. Ok Shaykh. Rufe kofar yayi ya zagaya da sauri ya shiga tareda tayarwa ba Bata lokaci da ribas ya fita gidan suka hau titi da wani irin gudu suka Kama hanyar ikeja GRA Kamar yanda Al-Amin ya turo Masa address din. Hotonta ne yake yawo cikin Kansa da idanuwansa, Rintse kyawawan idanuwansa dasukai jajir yai wani daci dake zuciyarsa Yana gauraya bakinsa tareda qafar da yawunsa dasukai daci. Babu yanda Maminsa zata koma a duniya ya kasa ganeta, Shekarun da sukai a rabe bazasu taba goge masa asalin kamannintaba dasuke Zane a zuciyarsa da rayuwarsa duk canji da sauyawar da zatayi. ****Haj Zainab kuwa suna baro gurin Kai tsaye gida suka nufa zuciyarta na sake daukan nauyi da wani irin 'daci data manta yanda yake a zuciya. Lulu daya shiga damuwar halinda ta Shiga din ya kalleta Yana sake tambayarta ko zasu tafi asibitin ne. Ahankali ta girgiza Masa Kai tana kokarin dawowa hayyacinta sbd ganin yanda ya damu saidai Amon muryar AQEEL ASAD ya daki zuciyarta mugun dukanda takasa daidaita kanta. Suna Isa gida tayi bedroom dinta da sauri ta rufe kanta tana dafe zuciyarta dake zafi da radadi. Siddi ce dake zaune palon ta miqe tabita tana Kiran sunanta cikeda so da kulawa tana cewa, "Mommy are you ok?? Mommy meya sameki? Mommy please meyake faruwa? Bakida lafiya ne? Kasa magana Haj Zainab tayi sai kokarin hana kanta shiga shock takeyi. Amal ce tashigo dakin itama tana kallon mommyn sbd tana shigowa Bilkisu ta sanar da ita kamar mommyn ba lafiya taji siddi na daga murya. Qarasowa tayi ta zauna gefen mommyn ta riqo hannayenta biyu tana kallon siddi tace, "Meya sameta? Mommyn menene? Wani abin ya faru ne? Rintse idanuwanta dasuka fara kokarin sauyawa tayi tana tunanin Meye hadinta dasu AQEEL din da zata damu Kuma? Ai rayuwarta batada wani Hadi Koda amafarkine bare a zahiri, 'yayanta da 'dan uwanta Lulu sune kadai jininta Kuma abinda ya Kamata ta damu akansa... Ta manta tayi alqawarin rufe babin rayuwar Zainab Yar malam adamu, Yanzu Haj Zainab IDON NERA ce wannan. Bude idanuwanta tayi tareda sauke numfashi Mai sanyi ta dafe goshinsa tareda kallon 'yayan nata dasuka daga hankalinsu gabaki daya. Wani kyakkyawan murmushi tasaki tana kallon idanuwansu musamman AMAL datake jiran bayanin komai.. Zame hannunta tayi daga na AMAL ta shafa Fuskar Siddi da tafi AMAL rauni tace, "Babyna ahakan Zaki zama uwar da muketa fata da burin ki zama Kina komawa kamar baby daga Kinga mommynki cikin ciwo. Dawo da kallonta tayi kan kyakkwar Fuskar AMAL mai daukan hankali tana murmushi tace, "Am ok sweetie and everything is fine karki damu, Wani case mukaje da uncle dinku suka Bata Mana Rai Amma ankai karshen matsalar komai yazama tarihi Babu abinda zai taba sauya Mana rayuwar farin cikinmu da kwanciyar hankalinmu. Ajiyar zuciya suka sauke dukkaninsu Amal na cewa, "I love you Mom. Kallonsu tayi itama tana dariya tace, "I love you both. Uncle Lulu ne yashigo tareda Dr tayo daya Kira Dan yakasa nutsuwa da yanayin Zainab din. Ganinsu ahakan yasashi sauke numfashin samun nutsuwa suka dawo palon dukkaninsu Dr tayo ya dubata yace jininta ne kawai ya Dan hau shima ba wani abin damuwa bane. Dr tayo na tafiya AMAL ta miqe ta nufi bedroom dinta ta tube ta Shiga toilet. Wanka tai ta fito ta Sanya doguwar Riga Mara hannu Kamar yanda ta Saba ire irensu ne kayan datafi sakawa idan tana gida. Qaramar hula ce da Bata Gama rufe kanta ba a kanta sai slippers data saka ta fito taci abinci tana miqewa tsaye zata nufi sama inda su mommyn suke Bilkisu ta tareta da cewa, "Anty AMAL Pelo yakira wai mommy tayi baqo. Bata tsayaba tace, Zan fada Mata. Sama ta wuce ta tadda mommyn tana waya Mai mahummanci Dan Haka ta dawo qasan tace kice musu yajira tana waya. AMAL na sake Hawa sama ko zama batayiba wayarta tayi ringing tana dagawa Bata Gama sauraron abinda ake fadaba tace, "Waye AQEEL ASAD din?..... Haj Zainab dake waya da sauri ta waiwayo gefen AMAL din tana cewa, "Wake magana a wayar?? Kashe wayar Amal Tai tace, "Daga gate ne Wai AQEEL ASAD na gidan Kuma gurinki yazo. Itama Haj Zainab kashe tata wayar tayi batareda damuwa ko wani shock ba tace, "Ina fama da ciwon kai inaga suce banajin Dadi bazan samu saukowaba. Kai tsaye Amal din ta isar da sakon ta waya tareda fada musu karsu Kuma kiranta itama batason damuwa. ##MAMUH# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GA SKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 29 Wayarta ta dauka taci gaba dayi duk da Rabin hankalinta na kan sunan baqon da akace yazo gurinta, MUHAMMAD AQEEL ASAD Wanda tasani a baya kokuwa wani AQEEL ASAD din ne daban, Koma wanne daga ciki batajin tanada himmar ganinsa ko magana dashi, Kamar yanda alaqarsu ta yanke to hakama batada abinyi ko tattaunawa dashi. Fincike zancen gabaki daya tayi a ranta tareda cigaba da wayarta hankali kwance harta Gama ta maido hankalinta kansu Amal suka cigaba da fira cikin Jin Dadi da kwanciyar hankali. AQEEL ASAD dayake kofar babban gate din gidan hankalinsa yagama tashi ya fita nutsuwarsa gabaki daya IDON NERA kawai yakeson gani a gabansa Dan da idonsa ya tabbatarda Maminsa ce IDON NERAr da ake fada, Idon NERAr datayi mummunan suna a duniyar da bama zai iya fadaba, Maminsa ce matarda akewa kirari da sunan da tambarin uwar karuwai? Maminsa ce me aurarrakin da basa kirguwa..... Ina Little MARYAMAH dinsa??? Su waye yayan nata biyu da ake fada? Waye MARYAMAH din Baba sandan sa aciki?? Waye Mai aure aure acikinsu Kuma waye Hayat yakeso acikinsu??? Rintse idanuwansa yayi suna wani irin radadin Jan dasukai Kansa juyawa yakeyi Yana Sara Masa tako Ina... Wannan Idon Nera din kawai yakeson gani shi, Ganinta kawai a gabansa zai tabbatar Masa da waye ita,Maminsa kokuwa wata daban¿ Baisan lokacinda suka daukaba a gurin suna jiran abasu damar shiga gidan kokuma ta fito din Amma Babu alamar ko daya, Tun Rabiu driver na jiran fitowar sako daga ciki harya bude motar ya fito yabawa maigidan nasa guri sbd ganin mummunan yanayin dayake ciki, Gurin securities na gate din Rabiu yazo ya sake magana tareda Yar magiyar asake isarda sakon zuwansu ga hajiyar.. Suna Kira Kai tsaye ta sanar dasu bazataga kowaba ayau din batajin Dadi. Daqyar malam Rabiu ya dawo motar ganin har yamma tayi suna gurin ya shigo motar ya rufe tareda Dan waiwayowa kadan cikin girmamawa yace, "Shaykh Ansake Kira Dan isar da zuwan naka hajiya Idon Nera din batajin Dadi akace, ko zaa kaika gida ka huta kafin asake dawowar??? Rintse idanuwansa yayi Yana Hana rauninsa bayyanuwa a fili ya gyada Kai Kawai sbd yasan malam Rabiu din Dole zai gashi duk da tsawon awannin dasukai agurin motars kunne take sbd AC dan bazai iya zama cikin zafi ba. Hanyar gida suka nufa Yana Jin damuwarsa da tashin hankalin dake cikeda Ransa Yana qaruwa, Meyasa taqi ganinsa, Da gaske batada lafiya dinne? Innalillahi wainna ilayhi rajiun, Maminsa fa ake maganar shugaba Kuma uwa da gatan Karuwai.... Wannan wata babbar jarabtace da Allah yakewa imaninsa, A rayuwarsa sunan karuwanci da Karuwai Bai taba Hawa harshensa bama bare ya taba ganinsu harma ace gashi ga su, Idan ta tabbata Maminsa ce IDON NERAr datayi suna da shahara a wannan sunan dayake baqin ciki da Jin ciwon ambata Yaya zai iya kallonta, Tayaya zai kalli MARYAMAH wadda yayi alqawarin inganta rayuwarta da zama gatanta tako Ina ya cike gurbin uba,Yaya,Kuma dangin uba agareta. Har suka kusa Isa gida bai fita cikin tashin hankali da firgicin dayake cikiba, Bazai iya Isa gidansa a yanayin dayake cikiba Dan Haka a hankali ya bude Baki cikin shaqaqqiyar murya yace akaisa gidan hutu da karatunsa. Juya kan motar malam Rabiu yayi ya nufi can din batareda yace komaiba saima zallan tunanin dashima ya shiga na Abinda yakai Mai daraja da mutunci kamarsa gidan IDON NERA wadda yau da anganesa kokuma aka samu labarin mutum kamarsa yazo gidan takanas take zaa yada shima yafada tarkon IDON NERA yashiga sahun mazan datake juyawa sbd yayanta dandai ita din ta matsa girma. Parking malam Rabiu yayi batareda yace komaiba yafito zai bude Masa motar AQEEL ASAD din ya girgiza Masa Kai ahankali yace, Thank you, Ka tafi kawai idan nagama zanyi driving din kaina zuwa gida. Wucewa ciki yayi malam Rabiu din ya bisa da key na motar har bakin kofar Shiga kafin yamiqa Masa yayi Masa Saida safe ya juya ya nufi gate ya gaisa da masu gadin gidan ya wuce Dan neman abin Hawa sbd saiyayi tafiya sosai kafin ya fita anguwar yasamu abun Hawa Dan abin Hawa na haya basa shigowa anguwar. Bai zaunaba zuciyarsa da jikinsa Babu wani wani ya wuce zuwa bedroom dinsa na gidan ya wuce toilet Kai tsaye yayo alwala yafito. Masallacin gidan ya wuce Wanda suke gap da tayarda sallah, Yana Shiga suna tayarwa yabi sahu tareda tayarda sallan. Bai baro masallacin ba Saida yai sallar ishai ya fito Kai tsaye yau bazai zaunaba Dan bazai iya Aiko ko karatun komaiba yadauki key din motar Yakuma fitowa. Kai tsaye ikeja GRA Yakuma nufa gidan IDON NERA sbd bayajin zai iya bacci ko samun nutsuwa Koda yaje gida batareda ya gantaba. Zuwansa Kai tsaye gate din ya nufa yayiwa securities din horn. Tasowa sukayi zasu gaidasa tareda Jin abinda ya sake dawo dashi. Suna gaidasa suka sanar Masa Haj Zainab ta fita yanzu bada jimawaba tareda uncle Lulu. Rufe idanuwansa yai Yana Jin nauyin zuciyarsa na qaruwa sbd rashin ganinta zai iya zauta tinaninsa.. Hannu yakai ya saukar da glass din motar ahankali Take wani irin daddadan kamshi Mai sanyi da nutsuwa ya daki fuskokinsu... Kwarjinin dake cikeda kyakkyawar fuskarsa yasasu da sauke idanuwansu daga kallonsa Kai tsaye suna sake bayyanarda girmamawarsu garesa. Saida yasake sauke nutsatsen numfashi a boye kafin yace, "MARYAMAH fa???? Shiru sukai cikin Dan tinani da mamaki kafin dayan yace, "Sir babu Maryamah a gidan, Kwata kwata yau Haj madam batayi baqi ba so Babu kowa su Ms AMAL ne kawai sai Mrs Lulu da 'dayan 'yar Haj madam din Ms siddi sai masu aiki kawai, Babu Maryamah aciki batazo Nan ba Sir..... Shiru yayi Yana sake shiga rudani da tinani, Babu Maryamah? Ina Maryamah din take? Meyasa bazai hadu da IDON NERA dinba ne sai Kansa da zuciyarsa sun kusa bugawa. Gyara parking din morarsa yayi a gurin batareda ya juya ba sbd zai jirata anan din har saita dawo. Securities na gidan Basu sansanba sai mutum daya daga cikinsu ya ganesa shima sbd ya taba zama security a daya daga cikin kamfunansa Kuma shima so daya ya taba ganinsa dayayi wani zuwan.. Sauran yafadawa kuma Suma Daman suna ganinsa suka shedar da babban Alhajin Nera ne irin wainda hajiya madam dinsu take buqata da girmamawa, amma Kuma abin mamaki wannan din gashi tako Ina yakai harya wuce yanda akeso Amma yaqi ganinsa da alama Kuma tana sane. Har karfe goma Sha biyu saura Yana kofar gidan Yana jiran dawowar Idon Nera cikin morarsa, Qarfe goma Sha biyu na bugawa Dole yabar gurin yakoma gida sbd kaf rayuwarsa idan ba tafiya yaiba Bai taba Kai irin wannan lokacinba a waje. Juya kan morarsa yayi zai bar gurin ya hau titi da speed mai qarfi yabi hanya. Yana Isa gida parking yayi ya fito Kai tsaye ya nufi bangarensa sbd sanin kowa ya Isa yin bacci Haka shima bayason takura ko qarin damuwa. Yana shiga palonsa yasan Bilkees na Nan sbd ita mace ce da ake gane tana guri sbd kayanta da koina tasamu ajiyewa takeyi. Dankwalin kayanta yagani a lafiyayyan palon nasa sai Kuma wayarta. Kai tsaye hanyar bedroom dinsa ya nufa ya Murda kofar ya shiga. Kallo daya yayiwa gadon nasa datake kwance akai tana bacci cikin doguwar Rigar bacci har qasa Mai kauri. Wani irin sanyayyan numfashi ya sauke Yana qarasawa closet dinsa ya fara zare kayan jikinsa. Yana Gama zarewa toilet ya shige Yana sake sauke numfashin kokarin daidaita nutsuwa da Kansa sbd Kansa dake neman bugawa. Brush yayi kafin wanka da ruwa marasa sanyi ya fito daureda ash towel a qugu jikinsa na fitarda qamshin Aesop bath cream. Goge jikinsa yayi ya Dan fesa Hugo boss body spray kadan ya koma closet ya saka pyjamas masu Dan kauri da qaramar socks sbd tafin kafarsa da bayason komai Yana tabawa. Pineapple drink yasha kadan Mara sanyi shima sbd Kansa dake sarawa sosai yanason Shan magani yashasa. Yana gamawa ya kwanta tareda rufe idanuwansa ahankali Yana Shiga tinani. Idan har Maminsa ce Idon Nera yasan wuyar rayuwar ta sanyasu Shiga wannan rayuwar, To meyasa zata bar gida tashiga irin wannan halin? Umma ta basa tabbaci da rantsuwar cewa da kanta Dan raayinta tabar gida, Data bar gidan meyasa Bata tafi kota tsaya inda idan yadawo zai sametaba, Tasan cewan rayuwarsa gabaki daya ta sauya Babu farin ciki aciki daga ranarda ya dawo ya samu bata ba MARYAMAH¿ Duka tsawon wannan lokacin rashinsu, Da rashin sanin halinda suke ciki shine qunci da farin cikin daya rasa a rayuwarsa duk da Yana tareda mahaifiyarsa da matarsa da 'yarsa Amma farin ciki yakasa walwala a rayuwarsa, Su din amanarsace, Su din haqqine dayayi alqawarin ya ratayawa Kansa bayan baba malam sanda dinsa daya rataya masa amanarsu, Ta Ina? Tayaya zai kalli tsakiyar Idon Maminsa da ake Kira da shahara a wannan rayuwar Mai muni da radadin fada a Baki. Amma koma menene a yanzu tabbacin itadin Maminsa ce yakeso sbd bayyanarsu garesa shine mafi girman nutsuwa da farin cikin dazai samu. ***Da safe qarfe Tara ya fito a shirye qamshinsa Mai Dadi da sanyi Yana tashi. Cikin kulawa Bilkees ta riqo hannunsa tana cewa, "Daddyn mufeeda please kayi breakfast kafin ka fita. Da kallonta yayi Yana kokarin kunna wayarsa data kwana kashe.. Bayason tauye haqqin kowa duk uzurinsa kuwa Dan Haka ya juya suka nufi dining atare tana sake shige Masa da tambayar Allah yasa lafiya yayi dare jiyan Bai dawo da wuri ba. Bai amsa wanna tambayar ba Dan Dama tasan bayason tambaya da Basu shafekaba. Black tea da ships yaci sai dafaffen kwai daya ya goge bakinsa da tissue ya miqe Yana cemata bye. Kafin ya Isa kofa mufeeda ta fito daga bedroom dinta sanye cikin Riga da wando na bacci masu Dan kauri ta qaraso gurinsa tana cewa, "Good morning Daddy. Ka tashi lfy?? Cikin kulawa da kauna ya kalleta tareda sake fuskarsa dake kashe jikin Matan dasuke mutuwa akansa harma da matarsa wadda akoda yaushe zai fita zuciyarta saitayi Mata Dan wani qaiqayi. "Morning mufeeda Aqeel, Kin tashi lfy? Lafiya kalau, Daddy fita zakayi tun yanzu? Kaman lokutan futarka basuyiba. Dan gajeran murmushi ya saki Yana wucewa yace, "Akwai wani abun Mai mahummanci ne sosai.. Ki wuce school in time, Banda rough driving..ok??? Ok daddy, take care, Allah yabaka saar koma menene wannan Mai mahummanci. Dakatawa yayi sbd sanyi da dadin adduar nata, Ahankali ya waiwayo ya kalleta cikin nutsuwa da Dan sakewar fuska yace, "Amin" ahankali kafin ya juya ya wuce. Bangaren ummansa ya nufa wadda take zaune kan dining an jere dining din da kayan breakfast da abinci., Doguwar free Kuwait Riga ce ajikinta ash data Dan fiddo kyanta da farar fatarta saidai fuskarta na Dan bayyanarda damuwa da rashin farin cikin datake ciki a yau din sakamakon rashin zuwan AQEEL ASAD gareta jiya kafin shigewarsa a karo na farko duk tsawon shekarun Nan dasukai a tare gida daya ahali daya. Shigowarsa yasata kallonsa dakyau tana qarewa fuskarsa dake nuni da Bai wani samu dogon hutuba a jiyan.. Tasowa tayi daga dining din ta dawo palon ta zauna batareda ta kallesaba ta amsa gaisuwarsa Kai tsaye ta Dora da cewa, "AQEEL akwai damuwa ne ko matsala? You don't look ok kwata kwata? Kallonta yayi tareda Dan kokarin dawo da yanayinsa daidai cikin nutsuwa yace, "Stress na aikine kawai Amma inshallah zanyi kokarin taqaitawa. Sake kallonsa tayi dakyau tana kasa karantar yanayinsa, Ace 'danta datayi renon cikinsa wata Tara ajikinta ta haifesa Amma batada kusanci,shakuwa ko sanin halayyarsa da dabiunsa sosai, Zainab ta cuceta, Taci Amanar rayuwarta, Ta lalata Mata rayuwa gabaki daya sbd 'danta shine rayuwarta Kuma gashinan ta rabata dashi, Yana tareda ita a gabanta Amma Kuma Kamar da gangar jikinsa kawai suke tare.. Ya Allah yayi Mata sakayya akan abinda Zainab tayi Mata, Har abada Allah kada Allah yasa AQEEL din yasake ganin zainab sbd ma rayuwarta Tintini ta Dade da zama abar qyama da gudu, Dan Haka zuwa yanzu tasan duk inda Zainab din take tagama gurbata da lalacewa a waccar muguwar qazamar rayuwar data zabarwa kanta da 'yarta harma da abinda ta Haifa ta hanyar a shekarun bayan. Sallama yayi Mata ya fice Kai tsaye motar dazai fita da ita ya nufa inda Mal Rabiu ke tsaye Yana jiransa, Yana qarasowa ya bude Masa motar ya shige. Tada motar malam Rabiu yayi suka fice daga harabar gidan da aka bude musu babban gate din. ##MAMUH# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥*_Arewabooks@Mamuhgee_* 29 Wayarta ta dauka taci gaba dayi duk da Rabin hankalinta na kan sunan baqon da akace yazo gurinta, MUHAMMAD AQEEL ASAD Wanda tasani a baya kokuwa wani AQEEL ASAD din ne daban, Koma wanne daga ciki batajin tanada himmar ganinsa ko magana dashi, Kamar yanda alaqarsu ta yanke to hakama batada abinyi ko tattaunawa dashi. Fincike zancen gabaki daya tayi a ranta tareda cigaba da wayarta hankali kwance harta Gama ta maido hankalinta kansu Amal suka cigaba da fira cikin Jin Dadi da kwanciyar hankali. AQEEL ASAD dayake kofar babban gate din gidan hankalinsa yagama tashi ya fita nutsuwarsa gabaki daya IDON NERA kawai yakeson gani a gabansa Dan da idonsa ya tabbatarda Maminsa ce IDON NERAr da ake fada, Idon NERAr datayi mummunan suna a duniyar da bama zai iya fadaba, Maminsa ce matarda akewa kirari da sunan da tambarin uwar karuwai? Maminsa ce me aurarrakin da basa kirguwa..... Ina Little MARYAMAH dinsa??? Su waye yayan nata biyu da ake fada? Waye MARYAMAH din Baba sandan sa aciki?? Waye Mai aure aure acikinsu Kuma waye Hayat yakeso acikinsu??? Rintse idanuwansa yayi suna wani irin radadin Jan dasukai Kansa juyawa yakeyi Yana Sara Masa tako Ina... Wannan Idon Nera din kawai yakeson gani shi, Ganinta kawai a gabansa zai tabbatar Masa da waye ita,Maminsa kokuwa wata daban¿ Baisan lokacinda suka daukaba a gurin suna jiran abasu damar shiga gidan kokuma ta fito din Amma Babu alamar ko daya, Tun Rabiu driver na jiran fitowar sako daga ciki harya bude motar ya fito yabawa maigidan nasa guri sbd ganin mummunan yanayin dayake ciki, Gurin securities na gate din Rabiu yazo ya sake magana tareda Yar magiyar asake isarda sakon zuwansu ga hajiyar.. Suna Kira Kai tsaye ta sanar dasu bazataga kowaba ayau din batajin Dadi. Daqyar malam Rabiu ya dawo motar ganin har yamma tayi suna gurin ya shigo motar ya rufe tareda Dan waiwayowa kadan cikin girmamawa yace, "Shaykh Ansake Kira Dan isar da zuwan naka hajiya Idon Nera din batajin Dadi akace, ko zaa kaika gida ka huta kafin asake dawowar??? Rintse idanuwansa yayi Yana Hana rauninsa bayyanuwa a fili ya gyada Kai Kawai sbd yasan malam Rabiu din Dole zai gashi duk da tsawon awannin dasukai agurin motars kunne take sbd AC dan bazai iya zama cikin zafi ba. Hanyar gida suka nufa Yana Jin damuwarsa da tashin hankalin dake cikeda Ransa Yana qaruwa, Meyasa taqi ganinsa, Da gaske batada lafiya dinne? Innalillahi wainna ilayhi rajiun, Maminsa fa ake maganar shugaba Kuma uwa da gatan Karuwai.... Wannan wata babbar jarabtace da Allah yakewa imaninsa, A rayuwarsa sunan karuwanci da Karuwai Bai taba Hawa harshensa bama bare ya taba ganinsu harma ace gashi ga su, Idan ta tabbata Maminsa ce IDON NERAr datayi suna da shahara a wannan sunan dayake baqin ciki da Jin ciwon ambata Yaya zai iya kallonta, Tayaya zai kalli MARYAMAH wadda yayi alqawarin inganta rayuwarta da zama gatanta tako Ina ya cike gurbin uba,Yaya,Kuma dangin uba agareta. Har suka kusa Isa gida bai fita cikin tashin hankali da firgicin dayake cikiba, Bazai iya Isa gidansa a yanayin dayake cikiba Dan Haka a hankali ya bude Baki cikin shaqaqqiyar murya yace akaisa gidan hutu da karatunsa. Juya kan motar malam Rabiu yayi ya nufi can din batareda yace komaiba saima zallan tunanin dashima ya shiga na Abinda yakai Mai daraja da mutunci kamarsa gidan IDON NERA wadda yau da anganesa kokuma aka samu labarin mutum kamarsa yazo gidan takanas take zaa yada shima yafada tarkon IDON NERA yashiga sahun mazan datake juyawa sbd yayanta dandai ita din ta matsa girma. Parking malam Rabiu yayi batareda yace komaiba yafito zai bude Masa motar AQEEL ASAD din ya girgiza Masa Kai ahankali yace, Thank you, Ka tafi kawai idan nagama zanyi driving din kaina zuwa gida. Wucewa ciki yayi malam Rabiu din ya bisa da key na motar har bakin kofar Shiga kafin yamiqa Masa yayi Masa Saida safe ya juya ya nufi gate ya gaisa da masu gadin gidan ya wuce Dan neman abin Hawa sbd saiyayi tafiya sosai kafin ya fita anguwar yasamu abun Hawa Dan abin Hawa na haya basa shigowa anguwar. Bai zaunaba zuciyarsa da jikinsa Babu wani wani ya wuce zuwa bedroom dinsa na gidan ya wuce toilet Kai tsaye yayo alwala yafito. Masallacin gidan ya wuce Wanda suke gap da tayarda sallah, Yana Shiga suna tayarwa yabi sahu tareda tayarda sallan. Bai baro masallacin ba Saida yai sallar ishai ya fito Kai tsaye yau bazai zaunaba Dan bazai iya Aiko ko karatun komaiba yadauki key din motar Yakuma fitowa. Kai tsaye ikeja GRA Yakuma nufa gidan IDON NERA sbd bayajin zai iya bacci ko samun nutsuwa Koda yaje gida batareda ya gantaba. Zuwansa Kai tsaye gate din ya nufa yayiwa securities din horn. Tasowa sukayi zasu gaidasa tareda Jin abinda ya sake dawo dashi. Suna gaidasa suka sanar Masa Haj Zainab ta fita yanzu bada jimawaba tareda uncle Lulu. Rufe idanuwansa yai Yana Jin nauyin zuciyarsa na qaruwa sbd rashin ganinta zai iya zauta tinaninsa.. Hannu yakai ya saukar da glass din motar ahankali Take wani irin daddadan kamshi Mai sanyi da nutsuwa ya daki fuskokinsu... Kwarjinin dake cikeda kyakkyawar fuskarsa yasasu da sauke idanuwansu daga kallonsa Kai tsaye suna sake bayyanarda girmamawarsu garesa. Saida yasake sauke nutsatsen numfashi a boye kafin yace, "MARYAMAH fa???? Shiru sukai cikin Dan tinani da mamaki kafin dayan yace, "Sir babu Maryamah a gidan, Kwata kwata yau Haj madam batayi baqi ba so Babu kowa su Ms AMAL ne kawai sai Mrs Lulu da 'dayan 'yar Haj madam din Ms siddi sai masu aiki kawai, Babu Maryamah aciki batazo Nan ba Sir..... Shiru yayi Yana sake shiga rudani da tinani, Babu Maryamah? Ina Maryamah din take? Meyasa bazai hadu da IDON NERA dinba ne sai Kansa da zuciyarsa sun kusa bugawa. Gyara parking din morarsa yayi a gurin batareda ya juya ba sbd zai jirata anan din har saita dawo. Securities na gidan Basu sansanba sai mutum daya daga cikinsu ya ganesa shima sbd ya taba zama security a daya daga cikin kamfunansa Kuma shima so daya ya taba ganinsa dayayi wani zuwan.. Sauran yafadawa kuma Suma Daman suna ganinsa suka shedar da babban Alhajin Nera ne irin wainda hajiya madam dinsu take buqata da girmamawa, amma Kuma abin mamaki wannan din gashi tako Ina yakai harya wuce yanda akeso Amma yaqi ganinsa da alama Kuma tana sane. Har karfe goma Sha biyu saura Yana kofar gidan Yana jiran dawowar Idon Nera cikin morarsa, Qarfe goma Sha biyu na bugawa Dole yabar gurin yakoma gida sbd kaf rayuwarsa idan ba tafiya yaiba Bai taba Kai irin wannan lokacinba a waje. Juya kan morarsa yayi zai bar gurin ya hau titi da speed mai qarfi yabi hanya. Yana Isa gida parking yayi ya fito Kai tsaye ya nufi bangarensa sbd sanin kowa ya Isa yin bacci Haka shima bayason takura ko qarin damuwa. Yana shiga palonsa yasan Bilkees na Nan sbd ita mace ce da ake gane tana guri sbd kayanta da koina tasamu ajiyewa takeyi. Dankwalin kayanta yagani a lafiyayyan palon nasa sai Kuma wayarta. Kai tsaye hanyar bedroom dinsa ya nufa ya Murda kofar ya shiga. Kallo daya yayiwa gadon nasa datake kwance akai tana bacci cikin doguwar Rigar bacci har qasa Mai kauri. Wani irin sanyayyan numfashi ya sauke Yana qarasawa closet dinsa ya fara zare kayan jikinsa. Yana Gama zarewa toilet ya shige Yana sake sauke numfashin kokarin daidaita nutsuwa da Kansa sbd Kansa dake neman bugawa. Brush yayi kafin wanka da ruwa marasa sanyi ya fito daureda ash towel a qugu jikinsa na fitarda qamshin Aesop bath cream. Goge jikinsa yayi ya Dan fesa Hugo boss body spray kadan ya koma closet ya saka pyjamas masu Dan kauri da qaramar socks sbd tafin kafarsa da bayason komai Yana tabawa. Pineapple drink yasha kadan Mara sanyi shima sbd Kansa dake sarawa sosai yanason Shan magani yashasa. Yana gamawa ya kwanta tareda rufe idanuwansa ahankali Yana Shiga tinani. Idan har Maminsa ce Idon Nera yasan wuyar rayuwar ta sanyasu Shiga wannan rayuwar, To meyasa zata bar gida tashiga irin wannan halin? Umma ta basa tabbaci da rantsuwar cewa da kanta Dan raayinta tabar gida, Data bar gidan meyasa Bata tafi kota tsaya inda idan yadawo zai sametaba, Tasan cewan rayuwarsa gabaki daya ta sauya Babu farin ciki aciki daga ranarda ya dawo ya samu bata ba MARYAMAH¿ Duka tsawon wannan lokacin rashinsu, Da rashin sanin halinda suke ciki shine qunci da farin cikin daya rasa a rayuwarsa duk da Yana tareda mahaifiyarsa da matarsa da 'yarsa Amma farin ciki yakasa walwala a rayuwarsa, Su din amanarsace, Su din haqqine dayayi alqawarin ya ratayawa Kansa bayan baba malam sanda dinsa daya rataya masa amanarsu, Ta Ina? Tayaya zai kalli tsakiyar Idon Maminsa da ake Kira da shahara a wannan rayuwar Mai muni da radadin fada a Baki. Amma koma menene a yanzu tabbacin itadin Maminsa ce yakeso sbd bayyanarsu garesa shine mafi girman nutsuwa da farin cikin dazai samu. ***Da safe qarfe Tara ya fito a shirye qamshinsa Mai Dadi da sanyi Yana tashi. Cikin kulawa Bilkees ta riqo hannunsa tana cewa, "Daddyn mufeeda please kayi breakfast kafin ka fita. Da kallonta yayi Yana kokarin kunna wayarsa data kwana kashe.. Bayason tauye haqqin kowa duk uzurinsa kuwa Dan Haka ya juya suka nufi dining atare tana sake shige Masa da tambayar Allah yasa lafiya yayi dare jiyan Bai dawo da wuri ba. Bai amsa wanna tambayar ba Dan Dama tasan bayason tambaya da Basu shafekaba. Black tea da ships yaci sai dafaffen kwai daya ya goge bakinsa da tissue ya miqe Yana cemata bye. Kafin ya Isa kofa mufeeda ta fito daga bedroom dinta sanye cikin Riga da wando na bacci masu Dan kauri ta qaraso gurinsa tana cewa, "Good morning Daddy. Ka tashi lfy?? Cikin kulawa da kauna ya kalleta tareda sake fuskarsa dake kashe jikin Matan dasuke mutuwa akansa harma da matarsa wadda akoda yaushe zai fita zuciyarta saitayi Mata Dan wani qaiqayi. "Morning mufeeda Aqeel, Kin tashi lfy? Lafiya kalau, Daddy fita zakayi tun yanzu? Kaman lokutan futarka basuyiba. Dan gajeran murmushi ya saki Yana wucewa yace, "Akwai wani abun Mai mahummanci ne sosai.. Ki wuce school in time, Banda rough driving..ok??? Ok daddy, take care, Allah yabaka saar koma menene wannan Mai mahummanci. Dakatawa yayi sbd sanyi da dadin adduar nata, Ahankali ya waiwayo ya kalleta cikin nutsuwa da Dan sakewar fuska yace, "Amin" ahankali kafin ya juya ya wuce. Bangaren ummansa ya nufa wadda take zaune kan dining an jere dining din da kayan breakfast da abinci., Doguwar free Kuwait Riga ce ajikinta ash data Dan fiddo kyanta da farar fatarta saidai fuskarta na Dan bayyanarda damuwa da rashin farin cikin datake ciki a yau din sakamakon rashin zuwan AQEEL ASAD gareta jiya kafin shigewarsa a karo na farko duk tsawon shekarun Nan dasukai a tare gida daya ahali daya. Shigowarsa yasata kallonsa dakyau tana qarewa fuskarsa dake nuni da Bai wani samu dogon hutuba a jiyan.. Tasowa tayi daga dining din ta dawo palon ta zauna batareda ta kallesaba ta amsa gaisuwarsa Kai tsaye ta Dora da cewa, "AQEEL akwai damuwa ne ko matsala? You don't look ok kwata kwata? Kallonta yayi tareda Dan kokarin dawo da yanayinsa daidai cikin nutsuwa yace, "Stress na aikine kawai Amma inshallah zanyi kokarin taqaitawa. Sake kallonsa tayi dakyau tana kasa karantar yanayinsa, Ace 'danta datayi renon cikinsa wata Tara ajikinta ta haifesa Amma batada kusanci,shakuwa ko sanin halayyarsa da dabiunsa sosai, Zainab ta cuceta, Taci Amanar rayuwarta, Ta lalata Mata rayuwa gabaki daya sbd 'danta shine rayuwarta Kuma gashinan ta rabata dashi, Yana tareda ita a gabanta Amma Kuma Kamar da gangar jikinsa kawai suke tare.. Ya Allah yayi Mata sakayya akan abinda Zainab tayi Mata, Har abada Allah kada Allah yasa AQEEL din yasake ganin zainab sbd ma rayuwarta Tintini ta Dade da zama abar qyama da gudu, Dan Haka zuwa yanzu tasan duk inda Zainab din take tagama gurbata da lalacewa a waccar muguwar qazamar rayuwar data zabarwa kanta da 'yarta harma da abinda ta Haifa ta hanyar a shekarun bayan. Sallama yayi Mata ya fice Kai tsaye motar dazai fita da ita ya nufa inda Mal Rabiu ke tsaye Yana jiransa, Yana qarasowa ya bude Masa motar ya shige. Tada motar malam Rabiu yayi suka fice daga harabar gidan da aka bude musu babban gate din. ##MAMUH# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 30 Kai tsaye IDON NERA Rs suka nufa., Suna Isa wannan karon Kai tsaye ya bude motar ya fito ya nufi gate din. Kwarjininsa da tsananin girma da haibarsa yasa Dole suka bude Masa gate din yashiga harabar gidan Kai tsaye. AMAL data fito daga sashensu Anty Fareedah sanyeda da skinning jeans da Ashe armless Riga Fuskarta fresh Babu kwalliyar komai kantaba hular Fahat ce dasuke tare Dan Babu komai a nata kan saida suka fito ta Sanya hularsa akanta.. Da sauri daya daga securities din ya qaraso gurinta tareda tsayawa ya gaidata da girmamawa kafin yace, "Baqon hajiya madam tin jiya yanata dawowa, Jiya sai after 12 ya tafi, Yanzuma gashinan yazo... Juyawa tayi Jin qamshin daya shiga hancinta Wanda ta tabbatarda tajisa wani guri. Sky blue luxury Cashmere a jikinsa daya Gama bayyanarda kyansa da wayewarsa tareda ajinsa a fili. A yanda yake tinkarosu yasa AMAL yimasa kallo daya ta dauke idanuwanta daga Kansa tana sallamar Tajudden. Yana gap da isowa Haj Zainab data hango shigowarsa ta sama Dole ta sauko tasha gabansa ahankali cikin nutsuwa da kwanciyar hankali Babu damuwa ko alamar saninsa atareda ita. AMAL tafara kallo wadda take kokarin yiwa AQEEL ASAD din kallo na biyu muryarta a hade tace, "Ki wuce ciki. Ko kallonsa AMAL din itama Bata qaraba ta wucewarta tana cigaba da duba wayarta. Shi kansa kallo daya yayiwa Amal din ya dauke Kai sbd yanayin kayan dake jikinta sunyiwa idonsa munin kalla. Idanuwansa ya dago ya kafe akan Fuskar Maminsa dake gabansa tsaye cak itama shi din take kalla Saida ta tabbatarda AMAL tashige ta kauce daga gabansa tareda juyawa zata koma ciki ya riqo hannunta Kai tsaye tareda rintse idanuwansa dasukai wani irin ja a take, Qasan makoshinsa ya iya cewa, "Mami tafiya zakiyi? Mami juyamun baya zakiyi? Mami kece a gabana?? Zare hannunta tayi tareda hadiye wani nauyi daya tsaya kirjinta ta juyo ahankali tareda kallon fuskarsa Yana cika idanuwanta da kwarjininsa Dan Haka ta Dan dauke idanuwanta daga Kansa Babu wani sauki ko alamar sanayya a fuskarta tace, "Bana ganin baqi a gidana idan kanada abinda yasa kakeson ganina zaka iya samuna a office Amma baa Nan ba. Juyawa tayi zata wuce zuciyarsa takasa daukan wannan tashin hankalin da firgicin na ganin Maminsa a gabansa, Maminsa ce dayayi shekaru Yana zubarda dukiya gurin nema, Riqo hannuwanta biyu yayi da dan karfi Yana kallonta da idanuwansa dake rikidewa da wani irin yanayi daya kasa tantance farin ko mutuwar jiki.. Rintse Ido tayi zuciyarta na daukan nauyi da zafi na quncin data Gama dannewa da gogewa a rayuwarta Yana son tuno Mata dashi.. Qwace hannuwanta tayi tareda kallonsa 'dacin dayake boye aranta yana bayyanuwa cikin idanuwanta Kai tsaye tace, "Zaka iya tafiya yanzu inaga, hanyar gate ta nuna masa da idanuwanta dasuka sauya itama. Magana zaiyi cikin rauni ta dakatar da shi ta hanyar nuna Masa gate idanuwanta na sauyawa itama... Fushi Mai tsanani, bacin Rai mai girma da qunci yake gani a tattarreda ita saidai shima nasa tashin hankalin da firgici sun kasa barinsa ya barta.... Bazai iya tafiyaba ayau din daya ganta a gabansa ta bayyana, Bazai iya sake tafiyaba yabarsu koma menene zai iya dauka akan ya tafi yabarsu kamar yanda take fada... Cikin wani mummunan yanayi na firgici da mutuwar jiki ya iya cewa, "Mami bazan iya tafiya ba, Bazan iyaba Mami, Keda MARYAMAH kawai nake buqatan dawowarku rayuwana, Mami Dan Allah kada ki koreni daga gareku.... Uncle Lulu ne yafito daga part dinsu yaga abinda yake faruwa da sauri ya qaraso gurin Idanuwansa suka sauka kan DR SHAYKH AQEEL ASAD wanda yasani a jaridu kawai.. Mamaki da firgicine ya Kamasa alokacinda yaji AQEEL ASAD din ya Kira Haj Zainab da Mami, Mami?? Itace Maminsa Kuma? Ta Ina.....???? Haj Zainab din ya kalla yaga yanda idanuwanta ke neman cikowa da wata irin qwallar radadin zuciya.. Janye hannunta yayi daga na AQEEL din ya kallesa zaiyi magana Amma bashi AQEEL din yake kallaba idonsa na kan Mamin. Janyeta uncle Lulu yayi zuwa ciki kafin yadawo ya kalli AQEEL din daya rintse idanuwansa zuciyarsa na radadi da Kuna. Kafin uncle Lulu yayi magana juyawa yayi Kai tsaye ya nufi gate Yana fitowa da sauri malam Rabiu ya bude Masa mota yana isowa ya shiga suka bar gurin. Haj Zainab ma tana shiga Kai tsaye sama ta wuce zuwa bedroom dinta ta rufe sbd tiriri takeji a zuciyarta Yana tasowa tareda rufeta koina.. Meyasa AQEEL ya bayyana a rayuwarsu bayan sun Dade da goge alaqar baya, Mema zata iya cewa 'yayanta akansa idan sukasan waye shi agunta, Sanin wayeshi agurinta zaisa Susan alqarta da rayuwarta ta baya wadda Bayan Mahaifinta da Mijinta Babu wani Abu na rayuwarta ta baya datakeson tunowa, Me zata cewa 'yarta Siddi idan bayyanar AQEEL din tasa sukasan AMAL ce kawai 'yarta, Tama Yaya zata iya fuskantar matsalolin da zasu biyo bayan bayyanarsa a rayuwarsu bayan ta rufe kofar duk wata damuwa da matsala a rayuwarsu sai wadda Allah zai qaddaro musu a gaba, Tayaya zata iya barin AMAL tasan shine Wanda Mahaifinta ya barwa Amana da nauyinta akansa, Bazata taba yarda yadawo rayuwarsuba sbd Babu wata alaqa kota zumunci kota jini datayi saura a tsakaninsu, Kaunarsa a jininta take bazata taba Dena kaunarsa ba Dan kamar yanda takejinsu Amal aranta Bata taba Dena jinsaba kamar yanda har wannan lokacin Bai taba fita Acikin adduartaba saidai Kuma bazata Bari hakan ya dawo da quncin dasuka dade da gogewa a rayukansuba. Cire komai tayi ta danne a ranta ta fito tareda yaranta sukai breakfast kowa ya fice harkokin gabansa. AMAL makaranta ta tafi Siddi Kuma tana gida Bata fitaba, Mommyn kuwa itada uncle Lulu sun fita inda acan take sanar dashi AQEEL ASAD shine Aqeel dinta na baya. Mamaki da damuwa shima yashiga na bayyanar AQEEL din sbd asirinsu dasuka danne na shekaru Yana gap da bayyanuwa ga 'yayansu kenan, Yaya Siddi zatayi idan taji itadin asalin batada alaqa ko daya da mommynta datake tsananin so, AMAL ma tayaya zata iya daukan zancen AQEEL ASAD din shine Wanda ya daura auren iyayenta Kuma shine wanda Mahaifinta ya ratayawa nauyinta, Kuma shine Wanda sanadinsa mahaifiyarta tashiga duk wani qunci da masifar rayuwa... Ajiyar zuciya ya sauke Mai nauyi tareda yanke shawarar AQEEL ASAD bazasu taba barin yadawo rayuwarsuba kodan asirinsu dasuke rufewa na 'yayan IDON NERA shegu ne ya tabbata, Gwara rayuwarsu ahakan Koda Ana Kiran yayanta basada uba baa fito Kai tsaye akasan da gaske cikinsu a kwai wadda aka Haifa ba aureba, Bazataso rayuwar Siddi ta shiga wani mugun haliba akan wannan gaskiyar. *****hakan yasa duk wata hanyar da AQEEL ASAD zai ganta ta tashe ta Bata Bari kafa ko daya, Dawowarsa ya tayar Mata da daya daga cikin mikin data rufe daqyar a rayuwarta, Tana kaunarsa fiyeda yanda take tunanin zata iya ganin damuwa da kuncinsa Dan Haka ta zabi nesanta kanta da duk indama zai samun damar ganinta... ****Ta nasa bangaren gabaki daya familynsa da maaikatansa sun rasa gane Kansa, Komai nasa yatsaya sbd Mamin data toshe duk hanyar dazai ganta suyi magana. Kullum da safe a IDON NERA Rs yake wuni, Ba dare ba Rana koyaushe Yana hanyar gidan Wanda yasa hankalin malam Rabiu tashi matuka sbd lamarin ya girmama matuka, Babban abinda yafi daga Masa hankali shine yanda bayanshi Babu Wanda yasan halinda Maigidan nasu yake ciki, Tsoronsa na gaba Kuma idan ba shima kaddarar fadawa tarkon IDON NERA bace ta Kamasa ya zaunce hakan. Su kansu securities din gidan sun tabbatarda shi din Mai kafiya ne akan abinda yakeso Dan Haka duk yazo cikin girmamawa suke tarbonsa Amma basa bude Masa gate sbd gargadin hajiya madam dinsu mai karfi shikuma dayake family issue ne yaqi amfani da karfinsa da ikonsa gurin ganinta Dan idan yaso a mintina kalilan zaa gabatar Masa da ita din a gabansa Amma kuma Maminsa ce ake magana akai bazai taba tirsasataba saidai Kuma Yana gab da sakata a inda batada zabi saita gansa. MARYAMAH yake buqatan sanin inda take, Ita yakeson sanin wacece Acikin yayan asalin MARYAMAH Amma a iya bincike Babu MARYAMAH kwata kwata a tarihin sunanta da 'yayanta... Hankalinsa tashi yayi wani irin tsoro da firgici Mai tsanani ya lullube zuciyarsa Idan har hakan na nufin MARYAMAH ta rasu kome??? Tsananta zuwansa gidan yayi Wanda ya hada da zuwa office dinta Dan kuwa ayanzu hankalinsa bazai taba kwantawaba saita sauraresa. Gabaki daya ya shiga qunci da damuwar data saka hankalin iyalansa tashi, Baya baro IDON NERA Rs sai dare sosai, Da safe can ne gurin zuwansa farko, Tun zancen na a boye saigashi yafara fita Wanda hakan yayi mummunan bawa mutane da duniya mamaki, Meye hadinsa da zuwa gidan IDON NERA? Shima duk kamewarsa da ilimin addininsa da mutuncinsa da girmansa yafada tarkon kenan.. Wannan zancen da aka fara yadawa mutuncinsa yafara rawa a Idon manya masu tsananin ganin mutunsa musamman malaman addininsa yasa Haj Zainab basa damar ganinta sbd sukai koma karshe ta fahimtar dashi batada wani alaqa da duk Wanda yake rayuwarta ta baya. Da daddare ne bayan sallar ishai ya iso gidan wannan karon gate aka bude musu driver yashigo da morarsa data fi duka motocin dake harabar gidan kudi. AMAL datake tsoron su hadu Bata gida, siddi Kuma ta koma Abuja ayau din, uncle Lulu yasan da zuwan nasa Dan Haka Yana part dinsa tareda matarsa da 'dansa yabasu Daman maganin matsalar tasu. Palo ta tsaya dashi tareda zaunawa a natse cikin tsadaddiyar kujerar palon ta nutsu ta kallesa da kyau tana sake nutsar da kanta.. Kafin tayi magana shine ya rigata da zaunawa kujerar datake kallonta, "Mami Ina Little MARYAMAH?? Wani daci ta hadiye na abinda zata fada Masa kafin ta dauke kallonta daga Kansa tace, "Batanan, Tana nesa tayi aure. Wacece daga cikinsu Maryamah?? Kallonsa tayi da mamaki tace, "Babuta anan,kamar yanda nafada maka tayi aure tana nesa Bata Nan.. Kunkuyar da Kansa yayi ahankali zuciyarsa na sosuwa sbd ya tabbatarda duka wannan rashin buqatarsa ne arayuwarsu take nuna Masa. Ahankali ya dago cikin sauti mai sanyi yace, Bakya buqatan dawowata a rayuwarku Mami?? Nayi laifi Mai girman da bazaki yafemunba saidai Mami wallahi zuciyata ce kawai da Bata magana tasan irin girma da mahummancinku acikinta, Laifina babbane Dana tafi tun farko na barko, Bansan meyasasa Kika bar gida ba, Bansan meyasa kike gudunaba Ina rokon gafara da yafiyarki Mami Amma Dan Allah kada ki rabani da kanki kokuma hanani sanin inda wacece MARYAMAH Acikin mutum biyun da ake Kira da 'yayanki. Ajiyar zuciya ta sauke ahankali tareda kallonsa cikin sabuwar nutsuwa da kulawa tace, "AQEEL ASAD, bazan taba fushi dakaiba Idanma nayi na yafe maka Saidai inason kasani ni ayanzu wata daudace da kowane Mai mutunci yake qin raba, Wannan ba Zainab maminka bace da kakeso da alfahari da ita Wanna Zainab IDON NERA ce, Nice uwar dakin karuwai, Nice nakeda gidajen karuwai da qungiyarsu, Sunana qaurarrene a duniya yanzu, Banda baqin ciki Banda kunya banda takaici ko Dana sani na hakan, Kamar yanda kaji Ana fada 'yayana basuda uba, Babu Wanda yasan ta yanda na haifesu Dan Haka bamuda wani abin bugun gaba ko alfahari daya wuce dukiya da muke rayuwarda mukeso da ita, Kai din babban mutum ne a yanzu, Babban masani addini ne da ake alfahari dashi koina, Kanada mutunci da suna, Kanada girmanda Bazanso alaqarka daniba ya zubar maka da duka wainnan abubuwan, Kayi nesa Dani,. Ka nesanta kanka da duka ahanalina, Sunanka zai lalace zaka rasa mutuncinka a addininsa idan ka bayyanawa duniya alaqarka da hamshaqiyar karuwa IDON NERA........ Wasu irin hawayene suka gangaro Masa daya kasa riqewa, Kowace kalmar data furta deep yanka sukewa zuciyarsa, Wane mutunci da radadi yafi sunanda take ambata din, Wane mutunci da girma yakai ya tsaya akan tsamota daga wannan mummunan suna da duniya ta santa dashi.. Hawayensa suka saka jikinta sanyi Amma Dole ne ya nesanta Kansa dasu. Zubewa yayi gabata tareda sunkuyar da Kansa Yana tsiyayar hawayen dayake riqewa a Ransa tsawon shekaru na rashinta. Wallahi ayanzu daya gansu kome suka zama bazai iya rabuwa dasuba. Maimakon tayi fushin da yanke sauran alaqarta dashi kasawa tayi zuciyarta ta karshe sbd ganin hawayen babban mutum kamarsa Duk da agurinta shi din yarontane datake goyawa tana basa abinci abaki. Kasa riqe kanta tayi daga kaunarsa Mai tsanani dake qasan ranta ta bayyanar Masa da kaunar tata a fili ta tsiyayo da hawayen kewarsa da tuno muguwar rayuwarta ta baya. ##MAMUH# #LOVE/HOT #SISTERSLIFE *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 31 Lokacinda suka dauka batareda sun saniba yasa Koda suka Ankara da time din lokacin tafiya ya wuce sbd karfe biyu harda mintina, Malam Rabiu Kam tuni ya shige cikin securities yayi kwanciyarsa tuni bacci ya daukesa. A yanda ya takura Mata da Kuma kwarjini da girmansa yasata ta sanar Masa kadan daga cikin rayuwarta Amma Bata sanar dashi waye MARYAMAH ba har lokacin hakama Bata sanar dashi dalilinta na barin gidaba da yankewar alaqarta da mahaifiyarsa ba har abada. Amincewa dashi da Tai kawai yasashi Jin wani babban nauyi ya saukar Masa daga zuciyarsa Dan Haka bazai takurataba zaibita ahankali ya samu damar gani da Kuma Jin inda MARYAMAH take sbd itace zai fara janyewa daga rayuwar tadawo hannunsa ta hakan yasan Mamin zata dawo hannunsa itama sbd matuqar ba dawowa sukai hannunsaba bazai taba samun kwanciyar hankali da wannan rayuwar dasuke cikiba, Fatansa ma ya kansace da gaske MARYAMAH din aure takeyi baa mata wannan mummunan shedan da akewa Maminsa wadda kome zaa ce akanta bazai taba kaucewa ko gudintaba duk da asalinsa ya kasance Mai tsanani kaucewa da gujewa qazantacciyar rayuwa ko qazantaccin mutane, Amma gashi ayau Allah Yana jarabtarsa ta wanna hanyar. Sai bayan sallar asuba Haj Zainab ta tashi ta nufi sama Dan gabatar da sallan, Shima kasancewar Babu masallaci a kusa yasashi yin alwala yayi sallah taredasu malam Rabiu da dayan security dinsu dayake musulmi a harabar gidan harma da Uncle Lulu Wanda Dama tare suke sallah da Taju kullum asuba. Suna idarwa gari yafara haske AQEEL yayi magana sosai da Uncle Lulu Wanda shima Bai fada Masa wacece MARYAMAH ba kawai dai ya bude Masa zance sosai na sanadin barin Zainab din gida da shariarta da ummansa harma da zamanta gidan yari kusan so biyu ko ukuma. Sosai hankalinsa ya tashi ya girgiza da duka zantukan da kusan yakejinsu Kamar a mafarki. Palon yakoma jikinsa a mace Dan kuwa sai yanzu yakejin kunya da takaicin Kansa daya takurawa Mamin harsaida ya tado Mata da quncin data Jima da dannewa da rufewa cikin ranta... Shigowarsa palon yayi daidai da saukowar AMAL Idon Nera daga sama, Sanye take da fararen kayan baccin Riga da wando masu tsantsi.. Bata lura dashi ba kamar yanda Bai lura da ita dinba wayarsa zai dauka ya bar gidan sbd Kansa dake sarawa da maganganun dayaji. Itace tafara ganinsa Cikin mamaki Mai tsananin gaske da tsoro tace, "Ya Salam, Meyake faruwa Anan?? Juyowa yayi Jin muryarta data sauka kunnensa kamar ta Maminsa a dah, Fararen idanuwansa dasuka na sauya sbd rashin bacci da damuwa da ciwon Ya zuba Mata gabaki daya Ya kalli fuskarta datake fresh sbd tashinta kenan daga bacci.. Dauke idanuwansa yayi daga kanta sbd aqidarsa ta rashin kallo Musamman ita da kayanta kusan koyaushe hakan suke. Juyawa yayi zai wuce saiya dakata cak tareda juyowa da muryarsa Mai taushi da nutsuwa yace, "You are?????? Wani kallo Tai Masa tana mamakin shi din waye dazai shigo har ciki bayan ba kowa mommyn ke shigowa dashiba.. Rashin amsarta yasa ya juya zai wuce kamar daga sama yaji itama Kai tsaye cikin muryarta Mai rashin hayaniya tace, "AMAL IDON NERA...... Cak ya dakata daga fitar dayake dap dayi... Bai juyoba baikuma tafiba Saida yagama juya muryarta cikin Ransa dake Masa sautin muryar Maminsa.. Kenan dai itama Yar Maminsa ce... Wucewa yayi batareda ya juyoba. Yana fitowa harabar gidan malam Rabiu da zuwa lokacin yagama saddakarwa tunda gasu da kwana gidan IDON NERA ya taso ya bude Masa kofar mota sukai ribas suka fice daga gidan. Suna fita abin mamaki abin mamaki saiga wasu Yan jarida biyu suna bin motarsu da hotuna. Gudu malam Rabiu ya qarawa motar suna barin ikeji din. Gida suka nufa Kai tsaye, Yana fitowa motar ko qarasawa sashen ummansa baiyiba ya nufi bangarensa. Bilkees dake zaune a babban palon tana jiran isowarsa Yana shigowa ta miqe tsaye tana kallonsa cikin tsananin mamaki da tashin hankali.. Kallo daya yayi Mata ya nufi hanyar palonsa zuwa bedroom dinsa.. Binsa tayi Abaya tana cewa, "Tafiya kayine baka sanar Mana ba?? Ina kaje harda kwana Haka? Tunda safe naje wancan gidan baka can Kuma Babu alamar acan ka kwana? Please kace wani Abu man..... Dakatawa yayi daga zare kaya dayakeyi ya juyo ahankali ya kalleta cikin rashin son daga hankali yace, "Calm down please Bilkees Meye ne? Ba gani nadawo ba, Banajin Dadi Ina buqatan nutsuwa kaina na ciwo, Idan na nutsu Zan sanar dake koma okay??? Rungumesa tayi ahankali tana gyada Kai da cewa, "To please kada ka sake irin hakan Banyi bacci ba yau, Inata tunanin inda kake, Kuma dai zaka fadamun kace??? Gyada Mata kai yayi ahankali tareda Dan shafa fuskarta yakai soft lips dinsa yayi kissing kumatunta. Zarewa yayi ya nufi toilet. Yau baiyi workout ba sbd ba gidan ya kwana ba Dan Haka brush da wankan ruwan zafi yai ya fito ya shirya cikin White fendis ya kwanta sbd Yana buqatan baccin dazai warware Kansa. Bayan yakwanta ficewa Bilkees tayi ta nufi kitchen ta bawa masu aiki umarnin kalar abincin dazasu dafa ta wuce gurin ummansa takai Mata labarin bayajin Dadi ne ya kwanta shiyasa Bai shigoba gaidata. ***AMAL kasa hakura tayi ta tsare mommynsu da tambayar waye wannan din, Yanke zancen Tai da cewar wani 'danta ne datake kauna tun lokacinda tana Reno Ana biyanta da abinci kafin tasamu aikin Yi. Abin mamaki Amal kuwa sai gashi da daddare yasake zuwa gidan nasu, Dinner ta musamman akai a gidan dominsa Wanda yasa Mamakin AMAL qaruwa akansa. Sanyeda white hoodie Balenciaga yazo Wanda suka maidasa kamar sabon matashin saurayi, Fari ne shi sosai shiyasa duk kayansa kusan kaloli masu duhu ne Haka yake saka abinsa, Tunda yashigo palon qamshinsa ya doke duka qamshin turarukansu, Kwarjininsa yasa Shi kansa uncle Lulu basa girma yakeyi sbd daman manyane abokansa kamar yanda akace yaro da kudi abokin manya, Uncle Lulu yafisu sanin waye AQEEL ASAD din shida yake Shiga manyan sosai yasan yanda suke da AQEEL ASAD tunda kudi sungama shiya Masa girma da matsayi. Saida kowa ya zauna cin abincin AMAL ta sauko sanyeda doguwar Riga Mara hannu kamar yanda ta Saba saka abinta. Qamshinsa ne yasata kasa basarwa ta dago ta kalli gurinda yake zaune ya gama gauraya musu koina da qamshinsa. Isowarta Bata saka ya juyo ya kalli gefenta ba sbd Haka Allah yayisa, Itama Bata damu da sake sanin meyasa yasake zuwa gidanba ta zauna suka fara cin abincin. Uncle Lulu ne kawai ke magana sai mommyn wadda take kallon yanda yakecin abincin cikin nutsuwa da kwanciyar hankali.. Sama sama Amal taci abincin ta miqe tabar gurin sbd bazata iya Bata lokacinta gurin ganin yanda uncle Lulu da mommyn keyiwa baqon ba. Tana tashi Anty Fareedah ma tagama ta tashi shima goge bakinsa yayi da tissue ya tashi. Yau magana yayi sosai da Mamin akan duka abinda yasani gameda barinta gida... Ya nuna Mata yanason ta dawo garesa Kamar baya.. Kai tsaye ta dakatar dashi da wannan zancen kafin ta Dora Masa sharadin duk ranarda yayi Mata maganar mahaifiyarsa ko komawarta rayuwarsu daga ranar zata sake yanke alaqarta dashi har abada.. Ganin irin bacin Rai dayake cikin maganarta yasashi barin zancen a lokacin Amma Kuma alqawarin daya dauka Yana Nan saiya dawo da ita rayuwarsa itada MARYAMAH. Tun daga lokacin ya maida gidan IDON NERA gurin zuwansa batareda laakari da sunansa dazai baci ba da mutuncinsa da girmansa, Aduk zuwansa gidan saiya roki Maminsa MARYAMAH Amma har lokacin taqi sanar Masa inda take, Bai taba kawo tunanin AMAL ba Ya yarda da MARYAMAH itace yarta daya da batanan,.. Amal gabaki daya Babu ruwanta da duka zuwan dayake gidan sbd lura da miskilin mutum ne na karshe, Takasa gane alaqarsa da zuwa gidan koyaushe Amma dai koma menene kamar yanda ta lura da halayyarsa ko kallo biyu baya Mata duk kyau da daukan hankalinta da ake fada, Shine mutum na farko dayake hulda da gidan IDON NERA Amma Bai taba yimata kallon burgewaba ko bayyana shaawar aurenta. Tattara zancenza tayi ta watsar taci gaba da sabgoginta. Tun ummansa da Bilkees na tununin ayyukansa da meetings dinsa ke hanasa zaman gida sosai har hankalinsu yafara tashi musamman umman da batason wannan shirun nasa tsoro yake Bata, Bayyanar Zainab shine mafi mummunan kaddarar da zata dawo mata, Dan Haka koma menene itadai kada ya zama ya dawo da bincikensa na neman Zainab da 'yarta. Bilkees kuwa tashin hankalinta da firgicinta kada Allah yasa koma Ina yake zuwa yanada alaqa da Mata Koda Matan aurene,kodama tsofine. Yawan zuwansa ya ankarar da duniya halinda yake ciki, Ta bangare daya SSG yadawo daga tafiyar da yayi Kai tsaye ya tada maganar aurensa... Kai tsaye Amal ta bada tabbacin wallahi bazata auresaba, Tashin hankali da firgici Hayat din yashiga Dan Haka a Daren ranar ya shirya ya Isa IDON NERA Rs. Isarsa tayi daidai da fitowar lafiyayyar motar AQEEL ASAD daga babban gate din gidan ya hau titi da ya wuce batareda ya lurada isowar Hayat dn ba. Mamaki ne ya kusan kashe SSG ganin fitowar AQEEL ASAD a gidan. Juya kan morarsa yayi sbd bazai iya shigaba Yana baqatan tabbaci tukuna. Washe gari PA dinsa yasa yaje Dan tabbatar Masa da AQEEL ASAD na zuwa gidan. PA dinsa kuwa har qarfe goman dare Yana anguwar Saida yaga fitowar AQEEL ASAD din ya tabbatarda shine kafin ya bar anguwar. Washe gari karfe goma ya Isa office dinsa hankali kwance saiga Al-Amin yashigo office dinsa zuciyarsa na wata irin rawa da tashin hankali da mamakin. Tsadaddiyar luxury Cashmere dark blue ne ajikinsa koina office din kamshin victorious carbon yakeyi da sanyin ac daya qarawa kamshin sanyin kamshi. Dagowa yayi ya kalli Al-Amin daya tsaya gabansa cikin jikinsa a mace da jaridar daya shigo Masa da ita. iPad din dake hannunsa ya ajiye gefensa ahankali tareda miqa hannu ya karbi jaridar. Budewa yayi Kai tsaye sai kawai yaci karo da hotonsa a front-page na jaridar tareda sunan Maminsa Da complete name din AMAL Sanda IDON NERA. Tsayar da idonsa yai akan sunan yana maimaitawa cikin Kansa, AMAL Sanda IDON NERA kuma?????? AMAL Sanda?? Bayan MARYAMAH Babu wata 'ya tsakanin baba malam sanda dinsa da Maminsa, Koda akace yayan Maminsa biyu yasandai Dole daya ce MARYAMAnsu Kuma ita kadaice zatai amfani da Sanda.. AMAL ce MARYAMAH kenan kome?? Ajiye jaridar yayi tareda miqewa tsaye ya dago hannunsa ya kalli luxury cerruti watch din dake hannunsa yaga time na isowar baqin dazasu gansa yayi Dan Haka Dole ya hakura Amma Kuma yanada buqatan Isa IDON NERA Rs. Amal kuwa tana fitowa daga school taci karo da jaridar wadda ta saka ranta mummunan baci sbd batamasan Ina zancen ya dosaba, Ta bangare daya Kuma kamar Ana nuni da tsafatataccen AQEEL ASAD yazo gurin wainda tsarkinsa ya qazanta, Wayeshi dazai shigo rayuwarsu Yana neman lalata musu suna cikin sanyi... Me mommy take tunani dazata Bari aci gaba da cin mutuncin IDON NERA's akan AQEEL ASAD wadda Rana tsaka ya shigo rayuwarsu. Kiran Hayat ne yasake shigowa wayarta ta jefarda wayar gefenta tana sakin qaramin saki sbd Hayat din Yana qara Mata ciwon kai da Kiran wayarsa dayaketa yimata tin safe. Bude idanuwanta tayi akan hotunansu dake kan jaridar ranta na qara soyuwa da kalmar da Yan jaridar sukai amfani da ita Wai uwar ko 'yar. Jan motarta tayi Kai tsaye ta nufi office din mommynta Dan gwara ta yanke alaqarta da AQEEL ASAD da wuri batason alaqarsu kawai. ##MAMUH# #LOVE/HOTLOVE/AQEEL ASAD/AMAL SANDA #IDON NERA *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 32 Tunda safiyar ranar shikuma Hayat gidansa aka tashi da fitina Mai qarfi tsakaninsa da Nafee wadda itace kadaice tasan da yasaka a bibiya AQEEL ASAD akan tabbatarda shine yake zuwa IDON NERA's, Tajisa alokacinda yake maganarsa dakuma lokacinda aka tabbatar Masa da AQEEL ASAD dinne, Batareda tunanin Aminyarta ba kokuma mutuncin AQEEL ASAD da kusancinsu ta fidda labarin Wanda Daman neman tabbacin jita jitar Media keyi Dan Haka tun a Daren ta fitarda labarin Tunanin nata Mijin ya fita tarkonsu. Yana cin karo da jaridar yasan Nafeen ce Dan Haka ya tinkareta Kai tsaye ta tabbatar Masa da itace. Fada da tashin hankali sukai sosai Wanda yasa yace tabar gidansa Takoma gidansu sai tayi hankali Kuma kada ta yarda ta fadawa kowa itace tafidda zancen. Kukan tashin hankali da Dana sani taringa Yi gashi ita kanta tana tsoron Bilkees taga labarin Bare hartasan itace ta fidda zancen, Sanin wacece Bilkees da tsananin zafin kishinta yasa tashiga sabon tashin hankali karshe ta Dole saidata Kira Bilkees din tana kuka ta sanar Mata Hayat ya koreta akan IDON NERA.. ba shiru Bilkees din ta iso gidan tana yiwa Idon Nera adduar dibar albarka da fatan su hadu da nasu masifar datafi Wanda suka saka Aminyarta. Koda ta Isa Haka suka zauna suna jajanta lamarin Bilkees cikeda tausayin Aminyarta ta baro bayan ta rarrashin Amrah dataketa kukan rabuwa da mahaifiyarta. A hanyarta ta komawa gida Traffic light ya tsaidasu cikin lafiyayyar motarta da ake tuqata, A cikin Dan qaramin cunkoson holdup din dasuke tafara qosawa da jiran ta Dan dago kanta tana kallon wajen motar cikin mummunan tsautsayi idanuwanta suka sauka kan hoton kyakkyawan mijinta a shafin farka na jaridar da wani me siyarda jaridu yaketa dagawa Dan a siya. Ajiyar zuciya me sanyi ta sauke tana jin son AQEEL ASAD dinta me tsananin girma na sake mamayeta musamman tunaninta na koda yaushe akan nata dinne ita kadai. Take tausayin Nafee da aurenta yabi duk ya wargaje sbd masifa ya dawo ranta. Murmushin farin ciki ta sake tana sake kallon fuskarsa a jaridar tareda saka hannu handbag dinta tana lalubo wayarta Dan kiransa taji murmuyarsa....... Dakatawa tayi daga dauko wayar cikin Jakarta tana Dan tsayar da idanuwanta akan jaridar lokacinda me jaridun ya matso har gaban gilashin motarsu Yana sake tallata sanaar tasa..... Ras ta bude ido da kyau ta karanta bayanin dake rubuce baro baro gameda mijin nata da hotonsa yake Kai, Duk tsananin ilimin addinin datake dashi Kuma a matsayinta na matar wadda yakeda sani a addnini sosai bata iya kamo salatiba a bakinta sbd mummunan faduwa da rawar da kirjinta yayi, cikin tashin hankali da tsoro hannuwanta na rawa tace" Wayyo Allah na Nashiga uku, Meye wanna nake gani? Murya na Yar rawa ta kalli drivernta tana cewa, "Habibu karantamun abinda yake jikin jaridar Nan Dan Allah Kaga nakasa gane mena karanta... Me jarida kuwa yana ganin hankalinta sosai akan jaridarsa ya sake matsowa sosai Yana sake Nuno mata jaridar Yana cewa, "Jaridar yau ce Haj. Ahankali habibu ya bude idanuwansa akan jaridar ya karanta abinda yake rubuce a gurin hoton maigidansu. *_DR sheykh MUHAMMAD AQEEL ASAD Former COA, HN Spk/MADAME IDON NERA._* *_Work(aiki) Or busness(kasuwanci)????_* *_Mother(uwa) Madame haj zainab IDON NERA or Daughter ('ya) AMAL Sanda IDON NERA???_* Sake karantawa yayi dakyau ya tabbatarda dai Maigidansu ake nufi wato Dr Aqeel sheykh.. To meya hada sunan dr sheykh da wannan hamshaqiyar matar data bawa karuwai cikakken yanci da gata??? Me ake nufi da uwa ko 'ya?..... Cikin Yar shaqewar murya bilkees tace" Habibu fassaramun dakyau nagane Mana Ka karanta kayimun shiru kabarni Ina jiran bayani. Shiru yayi yana Dan kaucewa kallon jaridar a natse yace" Hajia shirme ne da neman lalata suna irin na Yan jarida fa Amma bakomai ban..... A rikice ta zaro kudin da batama San nawa bane daga Jakarta ta sake glass din motar ta miqawa me jaridar ta karba da qarfi tana sake ware idonta sosai akai tana sake karantawa..... Innalillahi,kenan dai abinda ta karanta dinne da farko ba kuren karatun bane... Innalillahi na shiga uku na lalace, Kodai sunan SSG zasu saka suka saka na Sheykh sbd a iya saninta babbar masifar data tarwatsa farin ciki da gidan SSG a yanzu ba kowa bace face IDON NERA, Saidai bata saniba Yar ce ko uwar ake magana yanzu akan AQEEL ASAD dinta.. Mezai hada mijinta me tsananin qyanqyamin sunan zina ma bare karuwan dake aikata zinar har a hada sunansu a jarida..... Zuciyarta taji tana doka wani irin tsalle da rawar firgici, Nashiga uku bana gane komai wlh, IDON NERA kuma? Dr shaykh Dina Kuma?? Zufane yaketa karyo mata tako Ina cikin doguwar jallabiyar dake jikinta, Ahankali numfashinta yafara yin sama sama sbd tsananin firgici da abinda takeji a zuciyarta, Zuciyarta wata irin zafaffiyar zuciyace akan mijinta, Tanada wani irin mugun rauni agurin kishi sbd abu kadan ne yake sakata shiga masifaffen hali sbd kishin Mijinta Wanda ya kasance abin so ga Mata da yawa, Me ake nufi? Taje ta kaso rigimar gidan Nafee shine masifar zata bullo akanta... Cabdijam, Wllh gwara da wurwuri masifar Takoma inda ta fito wato gurin Hayat din Amma baa kan AQEEL ASAD dintaba.. kishinta rinjayar iliminta yakeyi sosai aduk lokacinda ta hararo mace a rayuwar Mijinta shiyasa take wahala sosai da zuciyarta gameda Mijin nata, Wani gumi take sake fesowa tana Jin zuciyarta na tsalle, Ganin mawuyacin halinda tashiga yasa habibu qarawa motarsu gudu suka iso gida a rikice sbd ganin kamar zata shide bata hayyacinta. Yana parking ko Jakarta a juye ta daukota tana tafe Yan wasu abubuwa ciki suna zubewa batareda ta ankaraba. Kai tsaye hayar shashen umma ta nufa idanuwan ko gani basayi sosai sbd rikici. Daqyar da wahala ta iya Dan seta kanta kadan sbd sanin doka da halin ummar na rashin son rawar jiki da tashin hankali da rashin nutsuwa. A Palo ta taddata zaune kan doguwar kujera tana karanta sako a waya, Kasa riqe kanta bilkees din tayi sbd gab take da Dora hannu akai tayita birgima tana qwala ihu da wannan mummunan abin datake neman me yimata budadden bayani akan ba gaskia bane abinda aka rubuta din. Hannunta na wata irin rawa ta miqawa haj maryamah jaridar hannunta tana sako wasu irin hawayen tashin hankali da shiga uku... Kafin tayi magana Hameeda ce tashigo palon itama hankalinta atashe riqeda jaridar ko gabanta bata gani sosai itama tana cewa" Umme B menene yake faruwa zaa lalatawa daddyna suna? Wannan IDON NERA fa ake magana akai, Meya hada sunan daddyna da suna hamshaqan karuwai dasuke lalata zaman lafiyar gidaje? Meya hadata da daddynah? Meya hada sunansu guri daya? Wace tambayace suka rubuta anan din???? Wurgi tayi da jaridar tana sakin hawaye itama Dan wlh bazata iya muguwar tsanar datayiwa AMAL IDON NERA ba, Ta tsaneta Haka kawai tsana Mai tsanani sbd ta lalata rayuwar gidan uncle SSG. Haj Maryamah kuwa da aduk duniya idan akwai kalmar datafi tsana a fada gabanta to itace kalmar karuwanci, Ta tsani kalmar sunan tsana mafi muni da qyama Wanda kusan kowa yasan hakan shiyasa shima Dr shaykh Aqeel ya tsani kalmar sunan a baya batareda yasan dalilinta na tsananta tsana da tsananta qyamar sunanba, Ajiye wayarta tayi agefe tareda kallonsu daya bayan daya gabanta na Dan nauyi ganin yanda hankalinsu yayi masifar tashi gashi suna ambatar wannan munanniyar kalmar hadeda sunan AQEEL dinta. Hannu takai a sanyaye ta dauki jairidar ta saukar da idonta akai tana kokarin nutsar da kanta ta karanta. Jimmm tayi tana sake maimaita karanta kalmomin daya bayan daya bugun kirjinta na Dan sauyawa ahankali. Sake kallon hotonsa dake kan jaridar tayi ta tabbatarda AQEEL ASAD dinne 'danta qwalli daya ake magana, Komawa yayi tasake karanto zancen dalla dallah kusan so hudu... Ahankali ta saukar da idonta akan lafiyayyan hoton Zainab dake gefe da 'yarta inda aka rubutasu da sunansu da manyan baqi. Innalillahi wainna ilayhi rajiun Innalillahi wainna ilayhi rajiun Balkees na ganin haka tasake shiga mummunan tashin hankali tafara nanata sunan IDON NERA a bakinta cikin rikicewa tana cewa" Wayyo Ni Allah wace ranace wannan?? Innalillahi wainna ilayhi rajiun.. Miqewa Haj Maryamah tayi zata bar gurin sbd zuciyarta dake bugawa ba daidaiba Amma tana tsayuwa qafafunta suka kasa riqeta ta sulale zuciyarta na daukan wani irin nauyi da harbawa take BP dinta ya haye sama. Kanta sukayo cikin tashin hankali da tsoro suna Kiran sunanta hankali tashe. A office duk yanda yaso samun damar fitowa hakan Bai samuba saima wani babban abin daya taso Masa Dole zai tafi Abuja da yamman tareda baqin nasa. Dole ya hakura da zuwa gidan Maminsa Amma gabaki daya hankalinsa nakan AMAL dayake buqatan gani Ido rufe sbd ya tabbatarda itace little MARYAMAH. Labarin jaridar tuni ya yadu kamar wutar daji da kuwa tunda ya fito koina labaran akeyi, Wayoyinsa Dole ya kashe sbd masu kiransa danjin idan bacin sunane a dauki mataki, Baida abinda zai fadawa kowa ayanzu Dan Haka ya zabi yin shiru bazaice komaiba yanzu din. Gida Kai tsaye ya wuce Dan daukan abubuwan dazai buqatan a kwana biyun dazaiyi Abujan ya dawo. Yana Isa Kai tsaye Saida yaje ya hada karamar Louis Vuitton luggage ya miqawa malam Rabiu yasaka mota kafin ya nufi bangaren ummansa sbd yasan Bilkees na can. Yana shiga yagansu hankalinsu kamar baa jikinsuba su dukan, Qarasowa yayi cikin takun nutsuwa Yana kallon haj maryamah dake kallonsa cikin tashin hankali,tsoro,fargaba da babban tunanin Ina ya hadu Zainab,Kuma tun yaushe. Kenan bayan tsawon shekaru yagano zainab din shine ya boye Mata? Wace qaddarar ce wannan? Zainab tazama masifar rayuwarta. Innalillahi wainna ilayhirrajiuni Tayaya zaace itace? Rintse idanuwanta tayi tana cewa" Ya Allah kada ka dawo da Zainab rayuwar tsaftataccen 'dana AQEEL, Ya Allah ka hanasu sake haduwa sbd rayuwarsu ta bambamta, Shi Mai tsaftane ya Allah, Kowa yaje yayi rayuwarsa da abinda Allah yabasa 'dana mai tsarki itakuma 'yaya Masu daudar najazar uwa karuwa Wanda itama tanada tabbacin 'yar karuwace a yanzu... IDON NERA?? Meya kawo sunan da ko tsarki da dadin ji da fada babu acikin rayuwarsu?? Da gaske Shin Zainab dince ma idon nera kokuwa 'yarta data bar gida da ita kokuwa 'yar data haifa a karuwancin?? Mezaisa AQEEL ASAD dinta ya yarda ma ya kalli inda IDON NERA's din suke sbd tsananin taka tsantsan dinsa da kiyayewarsa ga kusantar qazanta?? Yasan Zainab itace idon neran shiyasa yaje kokuwa wata qaddarar ce takaisa har aka samu damar lalata mutuncinsa da sunansa.. Maganganunta dashine kadai yasan maanarsu yankar zuciyarsa sukeyi, Bayason tayarda duk wani zancen ayanzu sbd bazaiso Jin mummunan sunan akan Maminsa ba daga bakin kowaba a gida. Yanayinta dayake tsanani yasashi kasa cewa komai suka dauketa zuwa asibiti sbd numfashin nata neman tsayawa yakeyi. Bilkees ma neman sumewar takeyi sbd numfashinta dayake neman toshewa Dan Haka da taimakon mufeeda itama ta Dan samun riqe numfashin suka Isa asibitin da umma. ##MAMUH# #SISTERS#BLACK AND WHITE LOVE# LOVE/ROMANCE #HOTLOVE/MARRIAGE *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_ArewabooksMamuhgee_* 33 Suna Isa asibiti aka karbeta kasancewar tareda shine akazo asibitin take aka karbeta cikin gaggawa da kulawa.. Bp ne yayi sama sosai Dan Haka take suka fara Mata allurai da wasu daga cikin magunan dazai sauko dashi zuwa normal cikin gaggawa. Zama yayi akan tattausan sofa kushin dake lafiyayyan Amenity room din tareda Dan rufe idanuwansa ya bude Yana sakin numfashi a ahankali. Bilkees ce ta dawo gefensa ta tsaya idanuwanta gabaki daya sun canja Masifa da tashin hankali ne kawai ke Mata tsalle da rumfa tako Ina, Dr menene abinda yake faruwa Ni kwata kwata bana gane komai A gurinka kawai zanji dalla dallah nagane me ake nufi?? Me Kuma yake faruwa?? Ni wlh halinda umma tashiga Wasa ne, Zan iya haukacewa Dr idan kacemun Dagaske kaje IDON NERA's, Gawurtattun kar..... Cikin wani mummunan kallon dayasata rikicewa ya dago ya kalleta gabaki daya annurin fuskarsa ya tashi daga damuwan halinda umma take ciki zuwa mummunan bacin Rai da fushi.. Ahankali ya bude Baki tareda dauke idonsa akanta yace, "Sunan Idon Nera ma karki sake ambata a bakinki bare wani sunan daban" Dokace hade da umarnin.. Wani jiri ne ya dibeta sbd buguwar da zuciyarta tayi da karfi, Muryarta na rawa ta qara matsowa gabansa sosai Wanda ya sashi sake kame fuskarsa batareda ya dago ya kalleta ba., "Banganeba, Na Dena fadan sunan sbd qazantars...... Miqewa yayi tareda rabata ya wuce sbd akwai mutane tako Ina asibitin da ake tsakanin ganin girmansa da mutuncinsa tareda girmamasa bazaiso Ransa ya baci ba a irin gurin. Bin bayansa tayi da kallo tana qarasa firgicewa, "Menene yake faruwa Wai ma tukuna?? Wlh Bata yardaba , Takasa yarda da Mijinta AQEEL ASAD guda zai iya ko kallon gidan Wainnan karuwan bare ya iya kusantarsu ya shiga, Neman auren Hayat yaje kokuwa? Rawa qafafunta suka farayi da sauri mufeeda ta qaraso itama a rude take da abinda keta Shirin faruwa su sunkasa gane komai. Abu daya suka sani shine Daga Idon Nera din har 'yarta sunyi kadan su lalata musu farin ciki, Idanma da gaske angansa dasu suka lalata auren SSG da Idon Nera din bare nata Mijin. Motarsa ya Isa aka bude Masa yana shiga wayarsa tafara vibrating na baqin dake jiransa, Dauka yayi yacewa Al-Amin baqin su wuce zai biyo flight din safiya da wuri insha Allah. ***Amal na Isa office din mommynta datake gudanar da harkokin businesses dinta apart from harkanta ta Daban da ake kira da karuwancin. Ajiye jaridar tayi Kai tsaye gaban mommyn tana kallonta cikin Bata rai tace, Mommy kina ganin alaqarki da wannan AQEEL ASAD din bazai kawo baci Rai da ninkin bacin sunaba akanki? Mommy koma menene alaqarki dashi gabaki daya hakan Bai kwantamunba, Shi kansa Bai kwantamunba, Meyasa Zaki ringa tattala duk wani zancenza saikace shi din yafi sauran abokanan kasuwancinki, Mommy idan akwai wani alaqar daba business ba a tsakaninku inason sani sbd Shi kansa dabiarsa akanki tayi hannun Riga kwata kwata da sauran kowace dabiar. Mommy...... Katse Haj Zainab tayi cikin kulawa da kwantar Mata da hankali tace, "Amal breath please, Wannan rumours da bacin sunan ba yanzu aka fara ba,mun Saba,.ba komai bane, Banajin komai akan hakan, Damuwata dayace akaro nafarko akan irin wannan iskancin na Yan jarida shine sunan AQEEL ASAD dayake ciki, Bantaba musantawa ko tankawa akan ire iren hakan sbd bana buqatan yiwa kowa bayanin halinda rayuwata take ciki Amma bazan iya Bari su Bata sunan AQEEL ba, AQEEL ASAD shine Wanda raina zaiyi matukar baci idan suka lalata sunansa akan nawa sunan... Mamakine ya sake shigar AMAL tana kallonta tace, "Mommy?kinji abinda kike fada kuwa? Mutuncinsa yafi naki ne? Idanma sunansa ya baci shine ya kawo Kansa idan na tina, Mommy please ki Dena fadan hakan kina sake sakamun zafinsa araina, Tayaya shi din yasamu wannan mahummancin a gurinki? Yanda ran Amal din yake a cakude yasa mommyn kokarin danne nata bacin ran akan lamarin Amma bawai Dan nata sunanba sai Dan mutuncin AQEEL dinta dakuma uwa uba babbar rigimar da hakan zata bullo sbd wanan jaridar zata tabbatarwa da duk inda uwarsa da kakarsa suke cewan itada AQEEL sun dawo rayuwar juna kenan, Abinda Kuma ta guda din kenan sbd riqo da alqawarinta na cewan ta yanke duka wata alaqa dake tsakaninta dasu har abada Kuma tana Nan akan bakanta, Idan Kuma suna Nan a yanda ta sansu to tabbas aduk inda suke zasu nemeta su sameta sbd isarda sakon zuciyarsu kaman Yanda suka Saba... Hakan na na nufin Amal da siddi zasusan su din su wanene,.abinda Basu taba tambaya daga garetaba bakuma su damu da tambayarba Koda su din shegu ne Basu damuba tunda uwar data haifesu din tana taredasu kamar yayan sunna. Shirunta tareda zurfi cikin tinani yasa Amal zuba Mata fararen idanuwanta tana kallonta cikin mamaki, Amma koma menene batajin zata dauki cin fuska da sabon bacin suna ga mahaifiyarta sbd itace duniyarta gabaki daya. *****Awar Haj Maryamah hudu a asibitin BP dinta ya dawo daidai saidai zuciyarta takasa Dena bugawa da sauri bp dinma tasan ba jimawa zaiyiba zai ringa hawane Yana sauka sbd ita kadai tasan yanda zuciyarta take bugawa tareda kasa Jan numfashin nutsuwa. Daga ita harsu Bilkees Babu Wanda yake cikakken hayyacinsa, Ita Bilkees da mufeeda hoto ne kawai a kawo umma asibitin Dan kusan Bilkees din tafi kowa ficewa hayyacinta a tsaye kawai take Amma Sam Bata gane komai sai an maimaita Mata abinda aka fada din., Kallo daya Haj Maryamah tayiwa AQEEL ASAD din alokacinda ya shigo ta fahimci Babu wata magana dazai iya saurara akan Zainab, Kamewar da yayiwa fuskarsa ce ta tabbatar Mata da abinda taketa qin yarda dinne dai ya tabbata wato Zainab dai tadawo rayuwarsa Kuma yana sane da abinda ya sakata cikin wanna halin kenan shiyasa yaqi Bata fuskar yin maganar.... Innalillahi wainna ilayhi rajiun, Wace sabuwar masifar ce wannan, A bayan ma da Zainab takeda tsarki Bata barta da 'danta ba Dan haka babu ta yanda zata bari 'danta ya sake ko kallon inda qazantarsu takeba bare ya kwaso najasarsu, Bazata taba yarda wannan karon 'danta Mai tsarki tsarkakakke ya kusanci inda sukeba, Kome zatai zatayi Amma wlh Zainab bazata dawo rayuwar 'dantaba itada 'yarta, Wannan karon kome na dukiyarta zata watsar akan 'danta ya tsaya gurinta bazai sake kallon zainab bama bare wata 'yarta wadda itama take baqin cikin fadar sunanta da aka sakawa 'yar gashinan ta qare a rayuwa irinta uwarta, Sake kallon AQEEL din tayi idanuwanta da zuciyarta na sake daukan zafi da ciwo, A natse cikin kamewa yagama tabbatarda Babu wata matsala zasu iya tafiya da umman gida. Bilkees data gap da faduwa sbd tiririn da zuciyarta take ciki itada mufeeda, Bata tafi gidaba itama saida aka duba bp dinta daya kusan haura 200 daqyar akai Mata controlling dinsa tayo gida a gigice saidai cikin rashin saa tana isowa akace AQEEL din yabi jirgin dare ya wuce Abuja. Cikin tashin hankali ta kalli umma wadda itace ta matsa Masa akan ya tafi din taji sauki sbd tanada buqatan barinsa a garin na kwana biyu Dan tabbatarda abinda tasani, Zainab tazama masifar rayuwarsu itada ummanta da 'danta, Tayaya zata fuskanci wannan tashin hankalin dayake dawowa musu??? Bilkees data kasa gane kan umman ta qaraso gabanta hankali baa kwanceba tana jiran Jin ta bakin umman tukuna tasan ta inda zata fara da lamarin. "Idon Nera" duk sunan ya fado a ransu sai anrasa tsakanin zuciyar haj Maryamah data Balkees wacce tafi girgiza dashiga mummunan yanayi, Tashin hankali da rikicewar Balkees a zahirin bayyane yake ga duk Wanda ya ganta yasan tayi kololuwar fita hayyaci da tsananin kishi da tashin hankali akan lamarin tun lokacinda idonta ya kyallo jaridar, Ga AQEEL ASAD din yaqi tanka kalma ko daya akan lamarin bare a bude zancen komai Susan matsayarsa saima kaman harda bayason zancen yasashi tafiya a Daren, Idan AQEEL ASAD baiyi niyar magana akan abu ba Sam ko fuskar a tayarda zancen baya bayarwa Amma wannan ma yafi kowanne yanayin qin bada damar saima wata irin tsananin rashin bada Dama ko fuskar da zatai tashin hankali da aibata Idon nera, Haj Maryamah kuwa sake juya zancen takeyi a ce Zainab idon Nera, qanwar mahaifiyarsa wadda itace yakewa kallon uwa sbd itace tasan wahala da dawainiya dashi tun Yana cikin mahaifiyarsa take dawainiya da wahala dasu harya fito duniya ta renesa tamkar itace ta haifesa haryayi girman dasuka rabu, Itace macen da a duniyarsa mahaifiyarsa data haifesace kawai tafita haqqi akansa Amma shaquwa da kaunar zahirima tafi girma a tsakaninsa da ita, ta sadaukar da rayuwarta da kuruciyarta gabaki daya gurin kulawa dashi, babban abin firgicin shine 'yarta daya a duniya itace wadda yakejin kamar yayi failing malaminsa akan rashinta, Ko a cikin mafarki ne kunya,baqin ciki, takaici da qyamar fadan tasan Zainab ma zatayi bare a zahiri, Duka wannan bayanin idan duniya taji mutuncin AQEEL dintane zai zube, Tayaya zata Bari asan alaqarsa da Zainab Idon Nera, Bazata yardaba. Kwanan baqin ciki da zullumin tunani sukai aranar wadda sukaga safiya daqyar. **** Haj Maryam kusan tafi Balkees shiga qunci da damuwa tareda baqin cikin bayyanuwar wannan Al'amarin sbd kaman 'dacin zuciyarta tun na quruciya ne yake Shirin dawowa idan bata datse wannan alqar tasuba da wuri, Idanma 'yar Zainab dince IDON NERA duk baqin cikin daya ne sbd girman Zainab a zuciyan aqeel ganin takeyi ya wuce nata itada ta haifesa saidai batajin har abada zata iya karban Zainab da itace qurjin zuciyarta, Aqeel tsarkakakke ne itakuma yanzu najaza ce abar qyama daga ita har 'yarta.... Babu ya yanda AQEEL zai iya ko kallon Zainab din bare dawo da matsayinta na uwa a zuciyarsa matuqar itace IDON NERA din Koda 'yarta ce IDON NERA AQEEL saiya qyamacesu.. Qarin abin kunya da baqin cikin da zubewar mutunci da darajarsu zai fara ne daga lokacinda duniya tasan ita din yayar Idon nera dince, Jininsu daya, Mutum daya ya haifesu.. Haka zalika girman MUHAMMAD AQEEL ASADULLAH a duniya zai rangwanta a idon mutane idan sukaji Karuwar da kowa yasani IDON NERA qanwar mahaifiyarsa ce, Jininsa ce, Marikiqiyarsa ce wadda yake Kira da uwa. Babban tashin hankali da tsoronta yace zaiyi yunqurin dawo da Zainab rayuwarsu wadda AMAL IDON NERA itakuma itace babbar tashin hankali da masifar datake girgiza bilkees da duniyarta gabaki daya sbd daga lokacinda tasamu damar ganin hotunan IDON NERAs din a Media kiris ya hanata samun shanyewar rabin jiki badan mufeeda tayi gaggawar taimaka mataba. Abinda ya sumar da Balkees shine bayan gama qarewa hotunan haj IDON NERA kallo shine Ido biyu da hoton AMAL Idon Nera wadda duniya ta shedar da mutuwar so datakewa mahaifiyarta haj Zainab Idon Nera. Ganin Amal yasa bilkees daga kwanciyar hankalin gidan gabaki daya akan lamarin sbd son sanin asalin meke faruwa... Haka zalika batajin ko gida jaridar daya wallafa wannan jaridar zata qyalesu mataki zata dauka tako Ina sbd ko wannan qazamtaccen zancen Adena yadawa bare wani abin ya biyo baya, Dan Koda zata rasa komai da kowa a duniyarta bazata taba yarda asake hada sunan tsarkakken sunan mijintaba da sunan IDON NERA Koda uwar Koda 'yar. ##MAMUH# ZAFAFA BIYAR 2023 *RUMBUN K'AYA*🔥 *DAUDAR GORA*🔥 *IDON NERA*🔥 *A RUBUCE TAKE*🔥 *KI KULANI*🔥 *_uhmmmm_*😊😊😊😊😊😊😊😊😊😊 *Nasan zakuce ya da murmushi haka?* *Wanda bai shigo ba bazai gane ba* *Sai kin shigo daga ciki zaki gane me nake nufi*☺️☺️ *KE DAGA JIN SUNAYEN LITATTAFAN MA KADAI KASAN CEWA AKWAI WANI BABBAN ABU MAI MATUQAR JAN HAKALI TATTARE DASU* *KINA NEMAN INDA ZAKI HUTAR DA KWANYARKI?* *KI SAMU ZUNZURUTUN NISHADI DA ILIMI?* Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *_Arewabooke@Mamuhgee_* 34 Wayar umma Haj Maryamah ta Kira Saida takusa katsewa umman ta dauka, Wani irin kukan da Bata taba fashewa dashiba ta fashewa umman dashi zuciyarta na tafarfasar da kunci da bacin Rai harma da baqin ciki., Zaune umma ta tashi daga kwacen datake akan doguwar kujerar dakinta ta hutawa hankalinta na tashi Dan Bata taba jin kukan Maryamah dinta ba tun bayan rasuwar Mijinta na farko, Ko mijita na biyun daya rasu batai wani kukaba saidai hawaye Amma yau din lamari ya girmama, Maryamah?? Lafiya? Waye ya rasu? Ina AQEEL lafiyansa kalau kuwa? Ya matarsa da 'yarsa Suma lfy dai?? Meyene ya faru gayamun kafin hawan jinina yayi sama. Kasa magana Haj Maryamah tayi sabd takasa riqe kukanta akan Zainab datake riqewa shekaru, Yau tasamu abinda yake makoshinta akanta ya fashe shiyasa kukan yakasa tsayuwa. Kukane takeyi dayake fitowa can qasan zuciyarta da ranta, Umma daga zaunen qarasa miqewa tsaye tayi tana sake ambatar sunan maryamah din hankalinta na tashi. Saida tasamu ta danne zuciyarta ta cusawa kanta dauriya da taurin Rai kafin ta share hawatenta da tissue ta sauke ajiyar zuciya ahankali tukuna ta bude baki tareda Dan gyara muryanta datayi nauyi takoma daidai ranta na quna tace, "Umma Zainab tadawo rayuwar AQEEL, AQEEL yaga Zainab da 'yarta, Zasu Bata suna da mutuncinsa a Idon duniya, Zainab magajiyan k.....umma Ni bama Zan iya fadan qazantaccen sunan da bakina Mai tsafta ba.. Umma AQEEL zai koma gurinta ya sake juyamun baya, Me nayiwa Zainab data zabi shiga tsakaninsa da rabani da 'dana daya danake dashi a duniya?? Umma wannan karon wlh bazan iya daukaba...... Zama umma tayi a hankali tana shiga nata mamaki da tashin hankalin itama sbd abune da Bata taba kawo tunanin shine zaa fada ba wato dawowar Zainab rayuwarsu, Tun tana qaramar karuwarta sun samu sun yakiceta sun rabu da ita rayuwarsu ta huta sai yanzu zata dawo rayuwar 'dansu tana shahararriyar karuwa, Me take nufi da hakan? Rayuwar ta bare Mata ne kokuwa? Cin mutuncinsu da barnar suna zatai musu kome? Baqin ciki da damuwa zata dawo musu dashi bayan sun samu nutsuwa da salama tareda dangana ya shiga AQEEL ASAD baya rashinta shine yanzu tunda ya zama babban mutum Mai fada aji zata bullo Dan tozartasu da kawo musu sabuwar masifa... Wani 'daci ta hadiye a makoshinta bayan Haj Maryamah ta zayyana Mata komai na bayyanar Zainab harma da yarta.. IDON NERA??" itama ta mamaita sunan a bakinta tana Jin ranta na tsananta soyuwa da bacin Rai da tashin hankali... Tashin hankali dasuke gujewa na tsayuwar AQEEL akan zance daya ne idan ya tsaya ya tsaya kenan baya magana biyu, Idan har yace ya yarda da zainab da rayuwar karuwancinta Babu me sauya Masa hakan, Kafin ya yarda da hakan sukuma bazasu taba yarda tadawo rayuwar tasaba tinda ba ita Maryamah ta haifawa 'dan ba.. Cikin damuwa da takaici umma tace, "Maryamah ba kuka Zaki tsaya kiyiba tufkar zakiyiwa hanci tun lamarin Bai fita hannuba, Karki tsaya sanyar Dama zaasan ita din jininki ce Dan kuwa Babu wani sauran mutunci da girman da zakuyi a Idon mutane idan akaji kinma Santa bare Kun hada uba daya tunda ita nata sunan qaurarre ne, Karki jira komai ki nema inda take Ina hanya zuwa gobe inshallah Zan biyo jirgi Kafin AQEEL din yadawo daga tafiyarsa zamu tabbatarda tabar rayuwarsa wannan karon har abada tunda ba fin karfinmu taiba, Maza ki Dena yiwa kowa kuka,. AQEEL Dan ki Babu Wanda ya haifar Miki shi, Kece Kika haifesa kece kikeda iko da Isa akansa fiyeda kowa, Tasan hakan tunda itama tanada 'yayan ta Haifa da Yar halak data banza dan Haka tasan me ake nufi da 'da yanzu. Sake danne zafin zuciyarta Haj Maryamah tayi tana cewa, "Umma ko Baki fadaba walh bazan taba barin 'dana ya kusanci rayuwar Zainab data haramtacciyar zuriarta ba kome zaayi bazan yardaba Koda hakan na nufin AQEEL din zai zabi daya ko Ni ko zainab din. Zuciyoyinsu Babu Dadi Sam sai bacin rai da tashin hankali suka Gama wayar da Shirin isowar umman a gobe wadda takejin kamar tayiwa Zainab tsinuwar da zata bita tabi duniya ta bace daga rayuwar 'yarta da jikanta har abada, Hada jini da Zainab ko masifa da balai. ********* Haj Zainab da AMAL harma da Uncle Lulu dake jiran zuwan AQEEL ASAD a ranarda jaridar ta bullo Bai samu yazoba saidai yayiwa Mamin tasa waya akan tafiya ta kamasa ta gaggawa saiya dawo zaizo. Juyar da Kai AMAL tayi cikin Dan takaicin sakon nasa sbd taso yazo din Mommy ta Kai karshen alaqarta dashi, Har cikin ranta Bata kaunar kusancinsa da mahaifiyarta, Babu alamar alkhairi a tarensa da mommynta tunda hakan ya fara bullowa, Duk wani Abu dayake taba Mata mommynta tsanarsa takeyi da gaske shiyasa aurenta da SSG har abada bazai taba faruwaba Koda ta rasa Mijin. Bedroom dinta Takoma ta zare kayan jikinta ta shige toilet. Wanka tayo tareda alwala ta fito lafiyayyan farar fatarta na daukan Ido. Sama sama ta shafa body cream da turaruka marasa karfi Fuskarta bata shafa komaiba Bayan Mai kadan ta miqe ta nufi kayanta ta saka Malaysian Riga da skirt marasa nauyi rigarma as usual batada hannu sai Dan qarami siriri. Abaya ta saka tayi sallar magrib tana idarwa ta Dan Yi waya da Siddi da sai alokacin tasan meyake faruwa ta Kira mommyn tana cewa zata dawo zuwa next week. Harta fito cin abinci waya takeyi da siddin wadda taji kamar ta dawo a ranar Amma Dole zata Bari zuwa next week idan Mijinta yayi tafiya zata dawowarta. Baya sun Gama cin abinci Bata tsaya fira ba ta shigewarta sbd kanta yau ciwon Yar hargitsin data Shiga yakeyi akan lamarin. Baya shigewarta Haj Zainab ta kalli uncle Lulu cikin tabbacin abinda zai iya faruwa tace, "Matuqar zancen Nan ya Isa kunnen dangin AQEEL ASAD inada tabbacin bayyanarsu gareni saidai Kuma bazasu taba iya sako kafarsu muhallinaba sbd tabbatarda qyamarsu gareni. Qayataccen murmurshi yasake Yana cewa, "Ta duk inda zasu bayyana dabararsu ce, Abu dayane anan Shine bazasu taba bayyana sirrin Siddi Yar da Kika Haifa a bariki bace. Qaramin numfashi ta sauke ahankali tana ajiye wayar dake hannunta tace, "Siddina ce kawai damuwata, Itace Bazanso su tona wani sirrin dazaisa tasan ita waceceba shiyasa nace tabari sai zuwa next week idan Mijinta yayi tafiya ta dawo Dan inada tabbacin zuciyarsu bazata dannesu sukai har wannan lokacin ba Basu bayyana ba sai idan basa Raye a duniyar ne to. Sun Jima suna tattauna zancen harkokinsu kafin suka shige. ****Bilkees kuwa daqyar taga safiya ta waye ta daga wayarta tafara da Kiran Nafee tayi Mata tatas akan Bata nemetaba Bayan tanada tabbacin tagani Kuma taji abinda yake faruwa IDON NERA na neman dawowa kan Mijinta. Fuskewa tareda marairaicewa Nafee tayi tace bata saniba sbd itama SSG yaqi sauraronta Neman hanyar gyaran aurenta takeyi. Bilkees data Gama quluwa tako Ina cewa tayi, "To gwara ki Dage da neman mafita kuwa Dan wlh Ina Nan koro IDON NERA tadawo asalin inda tafara sbd Babu gurinta a rayuwar Mijina. Kashe wayar Tai ta wurgar zuciyarta na tafasa, Umma taqi cemata komai haryanxu akan zancen, AQEEL ASAD dinma yaqi lokacinta bare tayi Masa zancen, Mufeeda ma tana cikin baqin ciki da kuncin lamarin bare su taru suyita tsinewa dangin kaf ahalin IDON NERA ta uwa ta uba, Koma dai menene ita tinda Babu gurin Wanda zataji cikakken bayanin abinda yake faruwa zata tinkari inda ya Kamata taji Dan bazata zauna ta haukaceba sbd gap take da bugawa idan ba bayanin komai tajiba. Zatai maganin matsalarta tareda takawa matsalar kyakkyawan burki kafinma tayi tunanin shigowa gonarta. Da yamma umma ta iso driver yaje airport ya daukota tareda Fatima jikar yayanta sbd manyanci sosai yasa Dole yanzu tafiya Saida Dan rakiya. Koda suka iso Babu Mai walwala ko farin ciki a gidan musamman Bilkees wadda tashin hankali dake cinta a fili yake bayyane, Haj Maryamah ta danne nata sbd basa son kowa ya fahimci ko abu dayane dazai iya nuna alamar alaqarsu da Zainab ciki kuwa harda Bilkees wadda itama kanta bazasu yarda tasan matsayin Idon Nera agunsuba. Tunda umma tazo ko abincin kirki kasa sakawa cikinta tayi Ita Haj Maryamah kuwa Daman tun jiyan duk wani qunci da baqin ciki yagama cike Mata ciki Daurewa kawai sukeyi sbd Hana kowa fahimtar abinda suke fama dashi. Shi kansa AQEEL Babu Wanda ya sanar Masa da zuwan umman Dan kuwa Yana Jin zuwanta zai fahimci meyake Shirin faruwa Dan Haka basuda masaniyar yaushema zai dawo kowannensu yaqi yin waya dashi Dan isarda kudirinsu batareda yasaniba dagasu har Bilkees da 'yarta. *****Washe gari karfe goma na safiya Al-Amin yagama korowa umman bayanin komai akan Idon Nera da offices dinsu da gidansu harma lokacinda take gida da lokacinda office zaa sameta. Kallonsa Haj Maryamah tayi tace ya tafi Kuma karya sanarda AQEEL ASAD bayanin Idon Nera dasuka saka ya Nemo musu. Yana fita haj Maryamah tace, "Bazan taba saka kafata inda Zainab takeba sbd zuwa gabanta shine mafi qanqantar da zanyi a rayuwa, Kafafuba bazasu taba taka haramtaccen gurinta ba...... Wani numfashi umma ta sauke tana kallon haj Maryamah din da zafin dayake cikin ranta tace, "Kinada wani zabi ne Bayan takawa kije gabanta ki Kai karshen matsalar rayuwarki? Rashin zuwan naki kina saneda masifa da baqin cikin dazai kawo daga baya alokacinda ta sake mallake Miki 'dan, Bakida wani zabi Maryamah baya zuwa Inda take din sbd shine kawai mafita batareda AQEEL din ya dawo yamasan meya faruba, Zuwanki Dole ne sbd mugama magance damuwar nakoma basaima AQEEL din ya sameniba yayi zargin wani abun tunda munkoma mune mukejin shakkarsa duk akan Zainab, Wlh malam ya auro Mana irin masifa gashinan an haife Mana anbarmu da kuka da baqin tareda kame kame. Idan bamuje ba kina tunanin yanda ta riqa a rayuwar datakeyi zatazo ne Ida munkirata, Da ita tazo takawo dauda tsaftataccen gidanku ba gwara mu mujeba idan munfito mayi istigfar mu goge daudar. Wani yawun bakin ciki da 'daci Haj Maryamah ta sauke tanajin saitin zuciyarta na ciwo da radadin akaro na farko da Zainab tayi galaba akanta tasakata zuwa gabanta a ta sameta duk akan 'dan da natane ita ta haifi abinta da wani shegen ya haifar Mata ba. Qarfe hudu na yamma da mintina suka fito cikin shigar alfarmar dasuka Saba da ita suka shiga 'daya daga cikin manyan motocin Haj Maryamah din driver ya jasa suka fito harabar gidan. Bilkees Kuma qarfe hudu da rabi ta fito tareda mufeeda suka shiga motarta yau itace zatai tuqin da kanta sbd a sirrance takeson aikatar da nata aikin... Gidan IDON NERA ta nufa Kai tsaye. *******Qarfe Biyar saura aka wangalewa motarsu Haj Maryamah babban gate din gidan IDON NERA sbd motar dakeda lambar motocin AQEEL ASAD Wanda zuwa lokacin securities sungama sanin yanada matsayi a gidan shiyasa suka budewa motar gate Kai tsaye. Suna parking Mai aikin gidan Bilkisu data fito daga sashen Anty Fareedah ta tsaya ta gaishesu cikeda girmamawa saidai Babu Wanda ya iya amsata Kai tsaye Zainab suka baqaci gani. Jagora Bilkisu din Tai musu saidai a daidai palon farko Haj Maryamah ta tsaya sbd numfashinta dake siqewa da duk taku daya datakeyi Acikin gidan... Kasa cigaba da shiga tayi ta tsaya cak tana Jin bazata iyaba zuciyarta fashewa zatayi Dan Haka kai tsaye ta juya gwara Takoma gidanta AQEEL yazo ya zaba ko ita ko Zainab da 'yarta. Juyawarta idanuwanta cikeda baqin ciki da zafi Mai tsanani yasa umma biyo bayanta tana kiranta itama zuciyarta na tafarfasa Dan kuwa Zainab taci amanarsu tako Ina ta cucesu data sanyasu zuwa Inda take ba shiri ba tinani Allah ya isansu wlh sunkai kofa kenan ta daga qafa zata fitar Daddadar muryar Zainab ta sauka a kunnunwansu kamar saukan ganga. "Su waye a gurin?" Rintse jajayen idanuwanta dasuka sauya Haj Maryamah tayi sbd yankar zuciyarta da muryar tayi tareda kalmomin dasukai Kama dana kamar ankamasu. Umma ma zancen ya daketa sosai Dan Haka ta juyo cikin mamaki,baqin ciki da takaicin zuwansu gidan mace kamarta. Saukowa takeyi a staircase na palon tana sake zuba musu kyawawan idanuwanta Babu alamar ta sansu ko gane daga inda suka fito. Umma jininta ne yafara Hawa ahankali ahankali Yana sama, Yau take qara yarda da Zainab a rayuwarsu masifa ce babba Dan kuwa jininta take yafara hayewa sama daya ganin wannan macen ace itace Zainab.... Haj Maryamah data kusan hadiye zuciyarta juyowa tayi ahankali daidai qarasa saukowar zainab din tana kallonsu Kai tsaye fuska ba alamar sani. Wani abune dayafi dutsi tauri ya Danni zuciyarta lokaci daya saidai bazata iya barin quncinta fita gaban zainab ba. Kallon kallo sukewa juna cikin wani yanayi dayafi Kama da kowa ta cikinsa na ciki. Ahankali haj Zainab din ta dauke Kai tana maida kallonta kan umma dake kokawa da kirjinta Amma tana daurewa sbd kada subawa Zainab din damar ganin tashin hankalinsu. Bude baki tayi zatayi magana AMAL ta fito daga sama tareda fara saukowa stairs ahankali sanye cikin Riga Qarama Mara nauyi da tsayi tana waya hankalinta kwance. Ganinsu yasata kashe wayarta tana kallon mommynta da itama ita din ta waiwayo tana kallo sbd bazaso Susan waye Amal dinba Dan suna sani AQEEL zai iya sani Shikuma idan yasani zai iya karbanta Wanda tana Tina alqawarinta akan shine ikonta tunda shine amanarta tashiga hannunsa tun Bata fito duniya ba daga mahaifinta. ##MAMUH# #HOTLOVE#AQEEL ASAD# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabook@Mamuhgee_* 35 Umma dake Jan numfashi ta qurawa Amal idanuwa tana sake shiga tashin hankali idan har wannan itace MARYAMAH sun shiga uku, Ta tabbata kenan da karuwancin sukai amfani suke kokarin dawo da AQEEL hannunsu, Innalillahi,sun shiga uku da wannan masifa.. Haj Maryamah kallo daya tayiwa AMAL da sitirar jikinta ta dauke Kai sbd koina gidan cin jikinta da zuciyarta yakeyi kamar wuta na balbala a jikinta da zuciyarta takeji. Ita kanta Amal ba wani kallon sosai takeyi musu ba saidai ganin irin kallon da umman keyi Mata da Kuma qazantaccen kallon da haj Maryamah Tai Mata ta dauke Ido yasata Dan matse fuska ta qaraso batareda ta sake kallon ko inda sukeba Dan bayan zafi,fushi da tashin hankali Babu abinda yake bayyana a fuskokinsu. Da muryarta Mai nutsuwa Kai tsaye tace, "Mommy what's going on here?? Wainnan baqin fa? Basuyi Kama da mutanen dakike kawowa gida ba, Komai lafiya kuw..... Kafin Haj Zainab da kwata kwata Bata so fitowar Amal ba tayi magana cikin wani irin zafi daya Gama cinye zuciyar haj Maryamah da umma akan maganar Zainab ta farko akansu da wadda yarta tazo tana fada yanzu,...Wai basuyi Kama da mutanen datake kawowa gidaba, .....Su waye agurin..?¿ Umma ta katse Amal din cikin zafi da baqin cikin zuwansu nan tace, "Mu ba irin baqin dake zuwa ne nanba sbd Dama ba gurin zuwanmu bane, Ki wuce da uwarki zamuyi magana. Gurin Zainab ta maida kallonta cikin zafin maganarsu dake cin zuciyoyinsu tace, "Tarbiyar da Kika zabarwa kanki da yarki kenan, rayuwar da Babu tsafta da tsoron Allah aciki, Wannan yanzu duka rayuwarki ce kece kikai raayi kikabi Mu yanzu tamu rayuwar muke magana anan wadda kike kokarin shigowa.. Kallon bakin umman Haj Zainab keyi sbd Kamar Bata gane maganganunta Dan suna sauri cikin fada da fushi. Ahankali Zainab din ta sake kallonsu cikin nutsuwa tace, "Haj Ina wuninku? Barka da zuwa Ku qarasa zama...... Cikin wani irin zafin Rena musu hankali datakeyi Haj Maryamah ta kalleta tareda matsawa gabanta idanuwanta jajir daukeda wani quncin bacin Rai tace, "Zainab ba Idon Nera Kika zamaba ko karuwar duka duniya Kika zama kisani har gobe mune a gabanki, Nice a sama dake, Sbd Ni kike anan tsaye sbd alfarmata.... "Tabbas sbd ke nake tsaye anan sbd kece Kika haifi Zainab Adamu, Saidai wadda take tsaye anan din da kike magana Idon Nera ce wadda batada alaqa ko daya da zainab Adamu bare wainda ta dauka jininta a dah, Idon Nera batasan abinda kike magana akaiba ki Fadi abinda kikazo nema a gurin Idon Nera shugabar karuwai...... Cikin tsawa Mai qarfi umma ta tsaya gaban zainab tace, "Idan me Kika zama Maryamah yayar...... Manyan idanuwanta dasuka fara sauyawa ta watsawa umman Kai tsaye tana danne fushinta tace, "Itace zatayi magana sbd itace nasan na taba hada jini da ita, Abayan kin fada Kuma na riqe cewa bakuda alaqa dani, Meya faru yanzu??? Alaqar ta dawo ne? Kun sanni? Wadda kuke tinani Bata Nan Ta mutu, Wannan IDON NERA ce duk inda zaku tambaya ku tambaya babu Zainab Adamu,baiwa 'yar aiki Kuma Mai renon gidan marigayi Asadullah... Hannuwan umma dake wata irin rawa ta daga a zafafe zata kaiwa zainab din Mari akaiwa hannun kyakkyawan riqo. AMAL ce wadda ranta yagama baci batareda tagama fahimtar meyake faruwaba a tsakanin nasu Amma dai abu daya tada sani koma mahaifiyar mommyntace wannan bazata daketaba a gabanta. Daga zainab har haj Maryamah da umman hannun Amal dake riqe Dana umma suke kallo kowannensu zuciyarta na qarasa shiga firgici da tashin hankali, Jikin umma rawa yadauka sbd masifar Zainab basuyi tunanin ma takai hakanba, Bakin umma na rawa tace, "Zainab Kinga abinda haihuwar titi take tattare dashi ko??? Kin haifi Yar aure Kika hauro Kika haifi yar tit...... Hannun Amal dake riqe Dana umman ta karba tareda kallon umma hakurinta na qarasa qarewa tace, "Da wadda na Haifa da aure da wadda na Haifa Babu aure duka 'yayana ne, Basuda bambamci agurina tunda nice na haifesu Kuma tarbiyarsu da rashin tarbiyarsu duka matsalatace data shafi iya wainda nasani kokuma nakeda alaqa dasu... Kallon Haj Maryamah da idanuwanta ke gap da zubarda hawayen datakejin kamar ta mutu a take ta huta da baqin ciki hada jininta da zainab, Zan Kama 'yata Mara tarbiya masu tarbiyar zasu iya komawa inda suka taho.. Katseta Haj Maryamah tayi da cewa, "Har abada bazan yafewa kainaba na sako qafata a gidan qazamar rayuwarki, Akan 'dana nazo Wanda idan har kin yanke alaqar da gaske to inason daga yanzu ko sunan AQEEL ASAD kada ki sake fada har mutuwarki Zainab kamar yanda Kika gogewa 'yarki sunan MARYAMAH Kika maida Mata wani sunan to inason yau ki goge Dana daga rayuwarki, Idan har kinsan keba zainab Adamu bace baiwata,Yar renona, keda qazantarki ki fita daga rayuwar AQEEL ASAD..... "AQEEL ASAD Dama yanada mahaifiya?? Yanada uwa yayi kamar ta mutu batada duniya batada amfani??...Amal ce ta katse Haj Maryamah da maganar tana kallonta da Dan mamakin dayafi yiwa umma Kama dana wulaqantawa.. Kallonta sukeyi umma da Haj Maryamah Banda haj zainab data rintse idonta sbd batason Amal tashiga wannan fadan da tun batazo duniyaba ita kanta yake, Fadane na mahaifiyarta data Dade da mutuwa yadawo kanta bazataso yazo kan yartaba, Idan ban mantaba AQEEL ASAD shine Wanda yake kwana a gate din gidan Nan sbd son ganin Mommy, Daman yanasa mafada? Yanada dangi? Harma da uwar data haifesa?? Unbelievable na dauka shima 'dan titin ne kamarmu sbd alokacinda yake kwana Babu alamar yanada uwa harma da.....umma takalla tace, "Waye wannan? Kece wa?? Koma ku din su waye agurinsa kokuma a rayuwar mommy tace batada alaqar yanzu, Zaku iya tafiya?? Zaku gane hanya?? Dan daga muryarta da Bata rawa ko sauyawar sautin Dan bacin Rai Tai ta daga murya hankali kwance tace, "Bilkisu zo ki nunawa baqi kofa sun manta inda suka shigo da alama. ************* SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!! Makarantar Lafiya dake garin Kazaure (Kazaure school of health technology) tana farincikin sanardaku cewa ta Kawo wani sabon tsarin karatu a saukake na part-time Degree da Diploma a wasu kwasakwasai domin ma'aikata masuson karin karatu da 'yan Kasuwa wanda basu da isasshen lokaci. Kwasakwasan kamar haka: DIPLOMA 1.Dental surgery Technician 2.Medical X-ray Technician 3.Health Information Technician 4.National Diploma in Biomedical Engineering 5.Public Health Technician 6. Community Health Extension Worker (Re-trainee) 7.Junior community Health Extension Worker (JCHEW) DEGREE 1. Health Information Management 2.Public Health 3.English Language 4.Public Administration 5.Business Administration 6. Economics 7. Accounting 8.Computer Science 9.Mass Communication 10.Agricultural Economics Domin karin bayani a tuntubi wannan Lambobin:08035298851, 07066542055 ko Azo haraban makaranta dake No 3 Emir's Palace road off Kano-Daura road Kazaure a jihar Jigawan Nijeriya. *********** Bilkees da mafeeda dasuke tsaye kofar shigowa Basu qarasoba tun lokacinda umman taso Marin Idon Nera.. Rawa kafafunta keyi zufa na tsiyayowa ta cikinsu kamar Mai fitsari... Mufeeda ma da idan ta fahimci abinda umminta ta fahimta shine IDON NERA itace wadda AQEEL yake cikin qunci dominta shekaru masu tsayin nan, Umma tace musu ta mutu shine sanadin dayake wannan halin.... Innalillahi wainna ilayhi rajiun" suke maimaitawa a tare, Waye MARYAMAH daya sake sakawa mufeeda sunan suke kiranta da mufeedan sbd sunada tabbacin ba ummarsa yayiwa takwararba sbd Kai tsaye aranarda ya saka Mata sunan yace, "LITTLE DINA NA MAIDA" Zainab dince little? Sauya suna tayi daga MARYAMAH zuwa Zainab ne? Shin Idon Nera din itace dai da gaske Maminsa da akace ta rasun kokuwa dai Basu Gama fahimta bane... Wani haqayin masifa da tashin hankaline takejin Yana fitowa ta kunnuwanta da bakinta harma da hancinta, Wutace takeci a zuciyoyinsu sunsai sbd tiririn dake tashi a jikinsu dake wata irin rawa. A zafafe mufeeda Bata ganin ko gabanta ta yunqura zataje ta shaqe Amal Dan kuwa idan har uwarta Idon Nera ce wadda aka saka Mata sunanta sbd ita wlh saita fasa Mata Baki Dan kuwa anci amanarta... Idanuwanta a rufe suke bataji Bata gani sbd baqin ciki Mai tsanani na yanda zaace daddynta ya hada zuria da wainnan din... Bilkees ce ta riqota da qarfi tajawota suka fito batareda angansuba.. Janta takeyi da qarfi itama bataji Bata ganin sbd itama gabaki daya neman Aron hauka takeyi Dan kuwa su umma sunci amanarta da 'yarta dasuka ce musu Maminsa ta rasu Ta shaida quncinsa da zurfin kaunarsa ga Maminsa MARYAMAH tsawon shekaru, Sunan Maryamah shine qurjin zuciyarta Amma sanin ta mace shiyesa ta danne kurjin ta gogesa Ashe tana raye, Meye nufinsu umman da Haj Maryamah? Sunsan wacece Idon Nera din shine suka barta tana hauka hawan jini dana zuciya su kasheta tana bulayin neman qwato Mijinta daga hannun karuwai, Rufeta sukayi sukazo neman sulhu???? Idan sulhun yakai AQEEL dinta ga shigowa rayuwar wainnan karuwan abanza, Idan yadawo da kaunar Maminsa cikin Ransa Yaya zatayi?? Uwarshi ma Dan taga Babu kusanci da shaquwa tsakaninsu ne yasa Bata damuba Amma wannan a tsawon shekarun Dama Bata Raye ta sheda irin zurfinta a zuciyarsa bare yanzu tana raye, Kenan Babu ruwansu da ita ta kansu sukeyi shine aka boye Mata aka taho bada itaba bayan itama tanada right na Azo da ita tunda itace matarsa tafi iko akansa akan wannan lamarin, Mota ta bude a zafafe ta jefa Mufeeda dake Jin kamar ta kurma ihu kowa yazo. Shiga motar tayi a zafafe ta bugawa securities wani mugun horn daya sakasu bude Mata gate da sauri suna mamakin motocin gidan AQEEL ASAD yau dasuke zarya a gidan. Da mugun speed ta hau titi tana cewa, "Mutuwar kanso Zanwa kowa Dame hawan jini dana zuciya kowama nasa ya tashi me mutuwa yayi me rabon cigaba da yaqin ya wuce. Wayarta ta daga Kai tsaye ta saka Kiran Hafiz Wanda yake aikin duk wani Abu data sakasa, Yana daga wayar muryarta a hargitse tace, "Hafiz kaje babban police station ka daukomin motar Yan Sanda suzo gidan IDON NERA kame zasuyi Ana can Ana dambe da fashe fashen Kaya.. Mufeeda kuwa Yan jarida ta boye number ta Kira itama ta turasu gidan tana cewa, "Su umman zanga yanda zaayi sulhun yanzu idan kota Ina mutuncinsu da sunansu ya bayyana a gidan IDON NERA tareda sanin alaqarsu da ita da basason asani. Hafiz ne ya Kira yabata tabbacin an isarda sakonta kowane time police zasu Isa gidan. Burki taci a zafafe tareda yin ribas tayi kwana ya juya Dan kuwa yau so take a gaban idonta sunan kowa ya baci ayi barnar da zaayi zumunci da alaqar taqarasa yankewa kowa ya koma rayuwar data fi masa IDON NERA tayi nesa da Mijinta babu ruwanta da ita din Maminsa ce Karuwa tasanta Kuma ahakan zataci gaba kallonta. *****Amal kallon mommynta tayi wadda idanuwanta suka sauya da qunci da baqin cikin dake kwance cikin ranta na shekaru, Riqo hannunta tayi tana matsawa jikinta tace, "Mommy Allah ya Dade da kawar da baqin ciki rayuwarki tareda duk wani qunci, Karki damu da tsayawa sakawa kanki damuwar wahalan wasu, Kece Haj Zainab Idon Nera bakya buqatan daukan reni ko wulaqancin kowa.. Koma su din su waye a rayuwarki na tabbatarda basuda mahummanci tunda Kika rufe shafinsu arayuwarki....... Wannan da kike magana cikin rashin girmamawa sbd rashin tarbiyarki da rayuwar da kuka taso ita din yayar uwarkice uba daya, Jini daya ne yake yawo ajikinsu Saidai ita Bata Mai tsafta Bai gurbata da kowane jinin qazantaba.. Ita din jinin mommyna ce naji Kefa waye ce? Jininta ce? Cikin nutsuwa Haj zainab ta katse Amal din da cewa, "Amal ya isa, shekarunta sun wuce amsa duka maganganinki, Kije ciki Sungama tafiya zasuyi ai tunda sun Gama. "Zainab kin nuna tsintacciyar mage Bata mage, Kin nuna har abada halak daban take da Haram, Yau nice Kika tsaya gabana kikaci mutuncina da 'yarki, Kin nuna Mana babancin tarbiyar titi zuriar titi wadda takeda dogon Nisan banbanci da tamu rayuwar Dan Haka ki saka aranki ki ajiye AQEEL har abada rayuwarsa ta wuce qanqantar rabar inda wannan rayuwar taki takeba, Me kikeso? Me Maryamah tayi Miki Bayan alkhairi da Zaki saka Mata da wannan muguwar sakayyar? Meyasa Kika zabi rabata da 'danta? Baga taki 'yar ba anbarki da itaba a gabanki idanma Mara tsarkin ce idanma Mai tsarkin ce. Zuciyar haj Maryamah data kasa daukan komai ce ta fara dauke wuta tana neman kasa bugawa... Juyawa tayi ta nufi kofa tana cewa, "Umma bazan iya qara ko second dayaba anan Bazan iya shaqar numfashin gidan Nan ba Zanje nayi da Wanda nakeda iko akansa idan nice na haifesa to zai zaba tsakanin ni da Idon Nera da qazantarta. ##MAMUH# *_Arewabooks@Mamuhgee_* 36 Kofa ta nufa Kai tsaye idanuwanta basa gani sosai sbd zuciyarta kowanne lokaci bugawa zata iya yi, Ita kanta umma zuciyarta bugawan take neman Yi tana kokarin dannewa, Hawan jininta kuwa tanaji yarigada ya hau Amma bazasu iya bayyanarda rauni ko tashin hankalinsu agaban Zainab ba da 'yarta, Dukkaninsu Babu Mai gani suka tinkari kofa suka fice Babu Mai sassauci a zuci... Haj Maryamah ce agaba umman na bayanta qafa ba qwari, Motarsu suke kokarin nufa kawai ba tsammani aka fara daukansu hotuna Ana jeho musu tambayoyin dasuka kusan sumar da Haj Maryamah datayi mutuwar tsaye cikin mummunan tashin hankalin da Bata taba shigaba, Umma tsabar firgici rudewa Tai tana neman faduwa cikin tashin hankali. Innalillahi wainna ilayhi rajiun Innalillahi wainna ilayhi rajiun Meye Haka? Me Zainab take nufi da hakan? Tozarci mafi Muni ne tasa ayi musu¿ Innalillahi wainna ilayhi rajiun" Kasa magana Haj Maryamah Tai sbd numfashinta dake kokarin daukewa tana kokarin kamosa Amma lamarin yafi qarfin abinda zuciyarta zata dauka,.. Isowar Bilkees ne tareda motar Yan Sanda yasa kallo komawa kansu Ana sake daukan hotunan da rahoto Yau dai ga Yan Sanda mota guda a gidan IDON NERA Hakama ga familyn AQEEL ASAD a gidan,uwarsa da matarsa da 'yarsa, Kenan dai ga gaske akwai alaqa a tsakaninsa da IDON NERA... Isowar Lulu a guje da mota yasa Yan sandan dakatawa daga waje suna jiran isowarsa Dan kuwa basu dauka gidan IDON NERA dinne da gaskeba sukazo. Babu Bata lokaci kallonsu kawai yayi yacewa Barr Salahudeen yaji da matsalar, Ciki yayi da sauri Yana mamakin abinda yake faruwa.. Bilkees kuwa haukace take cewa Yan sandan su shiga su Kama Idon Nera sbd itada yarta sun Zaga iyaye Mijinta tareda cin zarafinsu... Umma Bata taba jin ta tsani hada zuria da Mai sunama Bilkees ba bare wannan datake gabanta ayanzu, Allah ya tsinewa wannan Bilkees da Allah yayota mahaukaciya, Wannan 'ya anyi mahaukaciyar asararra, Wayace takira Yan Sanda da jarida, Su tayiwa mummunan tonan asiri da tozatawa ba Idon Nera ba, Yau tayi musu abindama yafi Wanda akayo musu daga ciki batareda kowa yasaniba, Yau balkees taja musu abin kunyar dasukai ta gujewa shekara da shekaru na boye alaqarsu da Zainab Idon Nera da basa kaunar Koda Wasa wani yasan alaqarsu da ita. Haj Maryamah kasa dago Kai tayi Saidai taji muryar AQEEL ASAD akanta Yana Kiran sunanta ahankali cikin kulawa da damuwa Mai tsanani.... Daga hakan ta Dena Jin komai sai numfashinta dake gizga Yana neman daukewa take ta yanke jiki ta Fadi... Bilkees da batasan ta Ina AQEEL ASAD ya sauka ya bullo ba sai ganinsa sukayi a gabansu sumewa takusan Yi tsabar firgita da tashin hankali Sabo, Mufeeda hannu ta Dora akai tana neman kurma ihu Amma takasa, Umma dataga 'yarta a jikin AQEEL Rai hannun Allah itama sarewa kafafunta ke neman Yi Saida uncle Lulu ya riqota aka sakasu mota da gudu akai asibiti dasu. Securities ne suka Kori Yan media daga gurin wainda suka kwasa wasunsu suka bi asibitin da aka nufa da cika rahoton nasu tunda ga Mai gayyar Nan ya iso daidai lokacinda sukaso. Bilkees da mufeeda Securities ne suka fidda su a gidan bayan umarnin da Amal ta Basu cikin takaici da mamakin hauka dake yawo a familyn AQEEL ASAD din. Haj Zainab kuwa sama ta koma ta rufe kanta Dan tana buqatan kadaicewa kanta ya warware, Yau sun sosa Mata wani tsohon fami dake zuciyarta, Sun goga ciwon data Jima da rufewa a ranta, Meyasa zasu dawo rayuwarta Bayan ta Jima da binnesu a tata rayuwar? Meyasa komai yakeson ya dawo baya rayuwar kowannensu ta lalace ya baci Bayan kowa ya samu Kansa a rayuwar daya zaba? Ayau Amal tafara sanin komai na rayuwar baya to idan siddi tasani hartasan itace wadda suke Mata cin Fuskar ta Haifa a titi Yaya zatai? Tayaya zata iya sanar da siddi ita wacece, Mahaifinta shine Wanda tafara aura Acikin aure aurenta Tama Yaya zata cewa siddin ba itace ta haifetaba mahaifiyarta karuwa ce data haifeta sanadiyar komai daya faru. Duk wannan akan dawowar AQEEL rayuwarta ne, Tana rayuwa da 'yayanta Amma komai na neman juyewa lokaci daya akansa, Itace masifar rayuwarsu dasuke fada kokuwa sune masifar tata rayuwar, Tabbas kasancewarsu ahali daya ba alkhairi bane garesu su dukan Dan Haka akaro na biyu itama ta zabi yanke alaqar kowa yayi rayuwarsa Babu ko inuwar Tina akwai wata alaqar tazama tarihi.. Kamar yanda mahaifinsa suka fada Dole a yanke alaqa Babu abinda zaiyi saura tsakaninta dasu, AQEEL daga wannan lokacin ta yafesa idan har sunanta Idon Nera to tabbas ta yanke alaqa dashi. ****Amal data Gama sauraron tarihin uwarta a gurin uncle Lulu Bata taba Jin akwai abinda ta tsanaba a duniya kamar sunan daya kasance asalin sunanta itama, Jajir fararen idanuwanta sukai tanajin hawaye na taso mata Amma tana dannewa sbd idan ta zubda hawatenta akai kamar sunyi nasarar sakata kukane da Mugayen halayensu, Jin takeyi ta tsani jinin dayake yawo ajikin mommynta Yana yawo jikin Haj Maryamah, Sunan AQEEL ASAD ma Jin takeyi Yana yankar zuciyarta datakeda taushi da sanyi, Shine Sila asalin matsalar rayuwar mahaifiyarta, Me yakeyi a rayuwarsu haryanxu da bazai barsuba, Mahaifiyarta batada alaqa dashi kamar yanda batada alaqa da tsohuwa umma Mahaifiyarsa ce jinin tata mahaifiyar Kuma sunja layi sun yanka jinin to meya rage tsakaninsa da mommynta?? Sungama sakawa mahaifiyarta ciwo da quncin zuciya, Duk Wanda ya sake zuwa gidansu da niyar cin mutuncin mommynta to tabbas zata nuna musu banbancin tarbiyan karuwa dasuke fada. Mommynta ta sama har daki Bata iya cewa komaiba sai qarasawa datayi ta rungumeta cikin tsananin so da kaunarta tareda tausayinta, Ahankali hawaye masu zafi suka gangaro idanuwan Haj Zainab din tana rintse idanuwanta dasuke ja tin dazu. Zubar hawaten mommyn Amal taji a kafadarta, ta rintse idanuwanta tanajin radadin hawayen mahaifiyarta har cikin zuciyarta... Raunin datake dannewa itama a zuciyarta ya bayyana sbd Jin 'yar uwarta datake tsananin so Siddi ba uwarsu dayaba, Qaddarace ta Samar da ita, Meye laifin siddin Dana mommyn da ake kokarin aibatasu akan hakan, Yaya 'yar uwarta Siddi zatai alokacinda zatasan mommynta datake tsananin so ba itace ta haifetaba.. Ahankali zuciyarta ta karye tafara wani irin kukan tausayin mommynsu da Siddi.. Ita kanta Haj Zainab din kuka takeyi ahankali Wanda yake Sosa zuciyarta, Kuka wani abune data manta yanda akeyinsa Bayan shekarun sai yanxu, 'yarta AMAL Bata taba kuka ba tun girmanta bayan na ciwo Wanda takeyi duk wata Amma yau bayyanar AQEEL da iyayensa rayuwarta Yana neman dawo da qunci da kuka arayuwar datasha wahala kafin ta ginata. Uncle Lulu dayake Jin kukansu har cikin Ransa Jin yayi shima alaqar AQEEL ASAD da Haj Zainab ta fita ransa Gwara su ciresa rayuwarsu tun kafin komai ya lalacewa kowa harsu har shi din da familynsa. Asibiti kuwa Ana Isa aka karbi Haj Maryamah cikin gaggawa Dan kamar heart attack ne tasamu., Umma ma Dole aka shiga da ita Dan dubata Dan ita jininta mugun Hawa yayi. Bilkees ma miqa kanta tayi a dubata Dan kwakwalwarta ta tabbatarda tana rawar Dena aiki, IDON NERA ta zama masifar rayuwarsu a taqaice, IDON NERA ajalinsu zatayi daya Bayan daya kenan, Wadda ta haifi Idon Nera ta haifo musu masifa da balain rayuwarsu Hadda ita da batajina Bata ganiba batasan anyiba Amma masifar ta shafeta dumu dumu. Securities aka Aiko Masa asibitin sbd Yan media da aketa fama dasu asibitin gashi Kansa ya dauki wani irin zafin dabai taba daukaba, Maminsa yake Kira itama Dan yaji Yaya take kada itama ace wani abun ya sameta Amma Bata daukan wayarsa. Uncle Lulu yakira Wanda ya basa tabbacin Babu abinda ya sameta Amma itama tana cikin wani mummunan halin na daci. Rufe idanuwansa yayi Yana Dan dafe goshinsa ahankali zuciyarsa na sake daukan nauyi, Bayason Jin komai baya buqatan komai face rufe Kansa yayi tunanin mafitar wannan tashin hankalin dayasan zaayi idan suka hadun, Abin bacin Rai mai tsanani garesa shine yanda media suka Isa gurin harda hukuma.,, Zaiji da wannan daga baya Amma dai yanzu ummansa da Maminsa su fara dawowa daidai tukuna. Bilkees da aka dubata taga ta Dan dawo hayyacinta sulalewa tayi itada mufeeda suka koma gida zaman jiran tsammanin abinda zai biyo baya idan AQEEL yasan me sukai, Amma ta batada Dana sani ko baqin cikin abinda ta aikata sbd tasan komai zai qarasa lalacewa babu maganar sulhu ko wata alaqar da zata mayarda AQEEL ASAD ga Idon Nera. Har dare AQEEL ASAD na asibiti tareda mahaifiyarsa wadda Bata farfadoba sai asuba, Umma kuwa andawo da ita gida masu aiki na kulawa da ita.. Bayan sallar asuba bayan gari yayi haske suka dawo gida da ummansa wadda taji jiki matuqa gabaki daya jikinta yagama sakewa saidai zuciyarta Bayan qara karfi datayi akan raayinta Babu abinda tayi, Tsana da zafin datakeji akan Zainab din yafi kowane lokaci karfi da zafin gaske, Baa taba cin mutuncinta da tozartataba kamar yanda Zainab da 'yarta sukayi Mata, Umma Bilkees take tsinewa tun jiya da abin yafaru Amma ita Kuma zainab take tsinewa sbd itace sanadin komai da har Bilkees matar 'danta daya din ta zabi cin mutuncinsu da tozartasu a duniya. Bazata iya tsayawa boye boye ko quncin zuciyaba Akan Wanda takeda cikakken iko Kansa Dan Haka suna dawowa gida ta tsaresa akan saiya zaba Zainab ko ita data haifesa. Sa mamaki Mai hadeda boyayan firgici yake kallonta zuciyarsa na sauya bugawa.. Rintse idanuwansa dasukai jajir tayi tana danne hawayen dake cikowa acikinsu sbd zuciyarta dake zuba wani irin radadi. Kasa magana yayi sbd sauyawa da nasa idanuwan sukai atake shima, Umma ma jiran nasa zabin takeyi tana kallonsa zuciyarta na tsalle da idan ya zabi Zainab mutuwa yarta zatayi Wanda itama Kila ta samu bugawar zuciyar ta mace Shikenan Zainab tayi galaba akansu tazama ajalinsu. Ahankali ya miqe tsaye batareda ya iya cewa komaiba ya nufi kofa ya fice zuciyarsa na wani irin zafi da mamakin zuciyar dake kirjin mahaifiyarsa. Bazai iya zuwa koina a yanzu face gaban Maminsa wadda ita yasan bazata taba basa zabi ba, Zata fahimci kunci da 'dacin da zuciyarsa take ciki, Bazata sakasa a tsaka Mai wuya ba.. Daqyar yake ganin gabansa Koda ya Isa gidan Maminsa wadda tun a gate aka bada umarnin Hana motar gidansa kowace irice shigowa gidan. Wayarta yaci gaba da Kira gashi dare yayi sosai Amma Bata daukaba. Cigaba yai da kiran Amma Bata daukaba.... Sake daukan zafi Kansa yayi, Zuciyar ya dafe wadda ke Masa wani irin nauyi Mai ciwo.. Kiran karshe dayayi Mata tana dauka maganar data fada Masa ce ta saka zuciyarsa tsayawa cak. Wani numfashi Mai wahala ya sake qasan makoshinsa yana jin Kansa na neman qarasa bugawa. Gida yakoma batareda Yana cikin cikakkiyar nutsuwar zuciyaba, Duniyarsa gabaki daya ta juye alokaci daya, Iyayensa biyu dayake so da kauna fiyeda komai sun tsani juna tsana mafi girma Tayaya zai iya zabar uwar data haifesa kokuma wadda haihuwarsa ce kawai batayiba Amma itace uwat tasa... Wani irin mummunan yanayi yashiga Wanda yasashi kadaice Kansa baya buqatan kowa atareda dashi. Yanda yaga dare haka yaga safiyar cikin matsanancin halin dayake neman illata qwaqwalwarsa, Daga Haj Maryamah har Haj Zainab da umma da Amal Babu Wanda yayi bacci aranar sbd quncin zuciya da damuwa.. Haj Maryamah yafara tinkara Amma Babu wani sauki ko sassauci akan zancenta saima tsanani da lamarin ya qara, Gurin Maminsa ya nufa wadda itama ta dauki zafin da Bata taba daukaba. Da gaske takeyi ta yanke dukkanin alqarta dashi Wanda itama Haj Maryamah ta dauki nata zafin akan saiya zaba tsakanin ita da Zainab.. Neman rasa hankali da tunaninsa yakeyi, Komai ya lalace tako wanne bangare. Babu wadda takeda sassaucin sauraronsa acikinsu,.. Kansa yakasa dauka,. Zuciyarsa ciwo da azabtuwa takeyi batareda yasan tayaya zai yanke wannan qiyayyar dasukaiwa sabon qulli Mai qarfi ba. Karfe goma Sha daya da rabi ya Isa kofar gate din IDON NERA Rs cikin lafiyayyar motarsa malam Rabiu na jansa. Kiranta yakeyi a waya har lokacin Bata dauka, Rintse idanuwansa dasukai jajir yayi sbd zuciyarsa gap take da bugawa tareda Kansa, Fitowa motar yayi ya nufi kofar gate din daidai fitowar motar uncle Lulu da Amal a gaban motar sai haj Zainab din a baya zasu asibiti zuciyarta ke ciwo sosai. Ganinsa yasa uncle Lulu tsayawa suna kallonsa su dukan kamar yanda yake kallonsu fararen idanuwansa masu wani irin kwarjini da kyau akan AMAL wadda sai yau ne karon farko dayake kallonta... Kallo daya tayi Masa ta dauke idanuwanta akansa tanajin idanuwansa akanta nauyin zuciyarta akan familynsa Yana karuwa. Haj Zainab datai Masa kallo daya ta dauke Kai bude motar tayi ahankali ta fito suma duk fitowar sukai suka tsaya gabaki dayansu Banda Amal data qi fitowa motar. Kallon Maminsa yayi yaga yanda gabaki daya ta fita hayyacinta da damuwa da tinanin komai dayake dawowa a lalace. Meyasa suka zabi cutatar da kansu da kowa akan duk wannan fitinar dataqi qarewa,.. Shine namiji Kuma tamkar uba agaresu duk da shine 'dansu Amma a yanzu kamar shugaba yake agunsu su dukan, Tayaya zai zuba Ido komai ya lalace maimakon gyara? Tabbas zai kawo karshen wannan hayaniyar da yanke yanken alqar, Idan sun yanke wancan alaqar shine zai daura musu wata alaqar wadda idan bashiba Babu Mai ikon yanketa saishi datake hannunsa. Wani nauyin dayake maqoshinsa ya hadiye ahankali batareda yace komaiba ya juya mota suna tsaye ya dauko bunch na rafar 1k guda daya ya dawo gaban Mamin ya tsaya ya kalli cikin idanuwanta dasuke kokawar boye rauninta akansa. Maida kallonsa yayi akan uncle Lulu ya miqa Masa kudin hannunsa. Kallonsa uncle Lulun keyi da Dan mamaki kafin ya maida kallonsa kan kudin... Magana uncle Lulu zaiyi ya katsesa da muryarsa Mai nutsuwa da kamew yace, "Ka riqe a hannunka Kaine namiji Kuma waliyi a ahalin sbd rashina Amma nine Mai ikonsu musamman MARYAMAH, Wannan sadakinta ne gobe karfe goma na safe Zaa daura aurenta. Sakar Masa kudin yayi a hannunsa Yana kallon Fuskar Maminsa da zuciyarta ta buga da karfi batasan lokacinda ta riqosaba alokacinda ya juya zai wuce. Magana takeson Yi Amma takasa sbd harbawar da zuciyarta takeyi. ##MAMUH# #MARRIAGE# #HOTLOVE#BLACK AND WHITE LOVE. #AQEEL ASAD#AMAL IDON NERA. SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!! Makarantar Lafiya dake garin Kazaure (Kazaure school of health technology) tana farincikin sanardaku cewa ta Kawo wani sabon tsarin karatu a saukake na part-time Degree da Diploma a wasu kwasakwasai domin ma'aikata masuson karin karatu da 'yan Kasuwa wanda basu da isasshen lokaci. Kwasakwasan kamar haka: DIPLOMA 1.Dental surgery Technician 2.Medical X-ray Technician 3.Health Information Technician 4.National Diploma in Biomedical Engineering 5.Public Health Technician 6. Community Health Extension Worker (Re-trainee) 7.Junior community Health Extension Worker (JCHEW) DEGREE 1. Health Information Management 2.Public Health 3.English Language 4.Public Administration 5.Business Administration 6. Economics 7. Accounting 8.Computer Science 9.Mass Communication 10.Agricultural Economics Domin karin bayani a tuntubi wannan Lambobin:08035298851, 07066542055 ko Azo haraban makaranta dake No 3 Emir's Palace road off Kano-Daura road Kazaure a jihar Jigawan Nijeriya. *_Arewabooks@Mamuhgee_* 37 Riqe hannunsa Mamin tayi tana kallonsa cikin Shiga wani mummunan halin firgita da tsoro tafara girgiza Masa Kai tana kasa magana sbd jikinta dayake daukan rawa take,.. Cikin idanuwanta ya kalla wadda ita kadaice a rayuwarsa take samun irin wannan kallon daga garesa wato kallon tsaf da kyau a natse., Hannunsa ya Dora akan nata ya zare nasa tareda sake kallonta Kansa na sarawa cikin qaramin sauti Mai bayyanarda gajiyarsa Akan duka lamuran dake faruwa cikin wani natsatsen sauti ahankali yace, "Kinsan 'danki magana daya yakeyi Mami. Maida idanuwansa yai ahankali kan uncle Lulu dake tsaye riqeda sadakin a hannu cikin madaukakin mamaki da firgici shima gashi kusan equal rights suke dashi Akan Amal da zainab Dan Haka baida cikakken ikon hanawa Amma Kuma yanada ikon magana gwara dai a zauna a duba wannan babban yaqi ne ake neman daurawa ba aureba.. A hankali cikin nutsuwa yace, "Al-Amin will text you the venue kafin safe inshallah. Juyawa yayi ya nufi motarsa batareda ya sake kallon inda Amal takeba cikin motar tana Jin bazata iya fitowaba Dan Babu abinda zatayi dashi da familynsa daga yau din datasan su suwaye din tagama da matsalarsu tunda Daman Babu hadinta dasu. Batasan meyake faruwa ba a wajen sbd motar a kunne take sbd AC dake aiki Kuma Daman Uncle din ficewa kawai yayi Bai tsaya kashewar ba, Taga kudin daya bawa Uncle Lulu sai tasaki wani gajeran numfashi tana dauke Kai da tunanin bayada tinani idan har Yana tunanin bawasu mommynta wannan banzan kudin dako kudin man motocinsu gidan bazai isaba. Kafin ya Isa motar tini malam Rabiu ya fito ya bude Masa da sauri Yana qarasowa ya shige,malam Rabiu ya rufe motar tareda zagayawa da sauri ya shiga yaja suka bar kofar gate din da speed kamar malam Rabiu yasan halinda ake ciki. Wani ciwo da nauyi ne ya dunkule a kirjin Haj Zainab tayi saurin dafe saitin kirjinta tana rintse idanuwanta dake neman hawaye a idanuwanta Amma sun bushe take. Ganin mawuyacin halinda take neman Shiga yasa Amal fitowa daga mota da sauri ta qaraso gurin tana riqota cikeda mamaki da damuwa take cewa, "Mommy??? Lfy? Uncle meya faru? Meya fadawa mommy data Shiga wannan halin?? Kallon uncle Lulu takeyi tana kokarin riqo mommyn jikinta suna nufar motar. Kasa cewa komai yayi sai sadakin daya zubawa Ido Yana Jin jikinsa na mutuwa tako Ina, Me zasuyi da wannan lamarin idan ya tabbata? Yaya zasuyi da tashe tashen hankalin dazai biyo? Babu Dama ko halin tada rigima ko shigar da qarar rashin wannan auren sbd yasan Zainab ko wane matsananci Hali AQEEL ASAD zai sakata bazata iya qararsaba kokuma daga maganar duniya taji, Balai da tashin hankaline yasan zaa bude shafinsa sabo akai wannan auren, Idan ma Dan kawo sulhu da gyara ne to kafin asamu sulhu da gyaran sai anyi yaqin da baasan iyakarsaba. Mota ya Shiga ya saka kudin a aljihunsa AMAL dake jiran yayi wurgi da kudin kokuma bawa securities su raba taga ya saka aljihunsa harda dafasu yaji zamansu ya zaunu a aljihun tsadaddiyar shaddar dake jikinsa. Kasa magana tayi sbd ita idan Abu ya Bata haushi ko mamaki Bata magana, Mommynta ta kalla wadda keta kokarin Hana kanta shiga babban tashin hankalin dayake cikin zuciyarta yanason bayyana afili. Jini daya dayake yawo ajikinsu itada Haj Maryamah kowannensu ayanzu so yake ace yagama kwaranyewa gabaki daya sun wanke jinin dashine ya jadasu, Akirasu da sunan jini daya ma soya zuciyoyinsu yakeyi, Kona gangar jikinsu yakeyi tareda azalzal zafinsu Amma shine dare tsaka AQEEL zaiyi wannan babban tashin hankalin, Tayaya?ta Ina? Bazai taba yiyuwaba har abada su sake hada wani jinin, Bazai yiyuba, Bazata iyaba kamar yanda tasan Haj Maryamah tafison mutuwar AQEEL akan ya auri Jininta., AMAL dinta ma tasani bazata taba yarda da auren AQEEL ba Koda zaayi yaqin duniya, Shi kansa AQEEL ba auren so bane Auren kawo sulhu ne zaiyi da AMAL, Rayukan kowa lalacewa zasuyi kenan aka wannan auren da Babu Mai so Babu Mai kauna...kowa a tsakanin duka bangaren biyu yafison talauci da wahala akan wannan auren...gwara musu tone tone akan wannan aure, Su umma kuwa gwara kowa ya Fadi yamutu yaje ya girba abinda ya shuka akan su yarda da wannan auren. Asibiti suka Isa da ita Bata hayyacinta gabaki daya ta firgice tashiga wani irin zazzafan yanayi, Kirjinta dake ciwo suka fito Dan zuwa asibitin gabaki daya neman wancan ciwon tayi ta rasa ayanzu tashiga tashin hankalin daya zartasa gashi daga ita har uncle Lulu basama son Amal taji wannan girmamammiyar maganar. BP dinta ne ya hau itama sai ciwon kai Mai tsanani daya sameta a qanqanin lokacin sbd tashin hankalin AQEEL, Daga ita har uncle a matse suke dasu same kebewa suyi gaggawar neman AQEEL suyi magana dashi kota yayane su sakasa janye kudirinsa. Sai dare sosai suka dawo gidan Bayan anbawa Haj Zainab magani acan ta tsaya Tasha yayi Yan awanni aka sake dubata akaga BP din ya Dan dawo normal tukuna suna dawo. Babu Mai magana a motan sbd kowa da nauyin da damuwar dake zuciyarsa, Har suka Isa Babu Mai magana Dan Haka suna Isa Amal takama hannun mommynta sukai ciki shima Uncle Lulu fitowa motar yayi yana sake shafa sadakin AQEEL ASAD a aljihunsa ya nufi bangarensa da matarsa ke jiransa. Har bedroom Amal ta raka mommy Saida taga tayi Shirin komai ta kwanta take bacci ya dauketa sbd magunan da aka Bata akwai Mai saka bacci sosai batareda taso hakan ba Dan waya taso Yi da AQEEL ASAD adaren sbd goben nayi komai zai iya sauyawa batareda sun samu lokacin dakatar dashiba, Fitowa Amal tayi ya nufi dakinta bayan taga baccin mommyn yayi nisa. Tana shiga bedroom dinta tubewa tafara yi ta nufi toilet tayi wanka ta fito sanyeda bathrobe pink tana qamshin shower gel dinta na asalin original makari. Sama sama ta Dan shafa Mai da body spray ta saka White silk Riga da wandon bacci ta kwanta bayan ta kashe wayarta gabaki daya. Mintina kalilan bacci ya dauketa sbd itama kanta dake Dan ciwo. AQEEL ASAD daga IDON NERA's Bai koma gidansa ba Kai tsaye gidansa daya na karatunsa ya wuce Wanda shima Babu abinda ya rasa na luxury life din dako wane attajiri yake buqata. Koda ya Isa a Daren Al-Amin na gidan ya rigasa isowa Yana jiransa sbd Kiran da yayi Masa akan ya samesa yanzu. Kallon Al-Amin yayi Bayan ya zauna ya kafin ya maida kallonsa kan shigogon hannunsa na patek Philippe ya kalli time kafin ya kalli date din ranar. Maida kallonsa kan Al-Amin yayi cikin nutsuwa da yafada Masa daurin auren da zaayi goben da dauran bayanan abubuwan da zaiyi. Dagowa Al-Amin yayi yana kallonsa da idanuwansa ba Dan fili sbd tsananin mamaki. Cikin girmamawa yace, "Ok sir zaa gudanar da komai kafin time din daurin auren inshallah. Harya juya yadawo yace, "Names na invitations din Sir??? Rufe idanuwansa yayi ahankali zuciyarsa sai alokacin take kokarin ambatar sunan MARYAMAH da wani sunan.. Ahankali yace, "AQEEL ASAD and AMAL SANDA.... Subucewa iPad din hannun Al-Amin tayi sbd rikicewar dayayi lokaci daya., Saurin tarota yayi Yana riqewa dakyau murya na Dan rawa yace, "IDON NERA??? Batareda AQEEL din yasoba ya dago idanuwansa dasukai laushi ya zuba Masa su. Da sauri Al-Amin din Yakuma juyawa Ya nufi kofa Yana cewa, "Sorry Sir, Angama. Ficewa yayi Yana daga wayarsa Dan Kiran inda zaa hada lafiyayyan invitation da zai watsawa manyan mutane da jamaar Dr AQEEL ASAD din kowa zai sama nasa kafin safe lokacin daurin auren. Acikin Daren kwana Al-Amin yayi aikin hidimar daurin auren kafin safe komai ya kammala cikin qanqanin lokaci Dan haka Koda safiyar ranar ta waye da labarin auren AQEEL ASAD aka tashi wanda ya sama harda SSG Hayat da baya qasar. Gidansa ya dawo da safiyar ranar anan yayi shirinsa tsaf cikin wani lafiyayyan tsadaddiyar luxury milk Cashmere. Daga Bilkees harsu umma da Haj Maryamah dakowa yake fushi da kowa a gidan basusan dawowarsa ba da safen har shiryawarsa da ficewarsa kamar yanda basusan abinda yake faruwa basusa labarin komai sbd mufeeda ma dake harkan Social media sosai bata cikin kwanciyar hankalin kunna wayarta sbd zancen rikicin tun kwanaki daketa yawo Ana maganar shiyasa ta goge duk wani app dinta dazaisa tagani ta zauna ahakan sai baya kwana biyu komai yawuce. #MAMUH# SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!! Makarantar Lafiya dake garin Kazaure (Kazaure school of health technology) tana farincikin sanardaku cewa ta Kawo wani sabon tsarin karatu a saukake na part-time Degree da Diploma a wasu kwasakwasai domin ma'aikata masuson karin karatu da 'yan Kasuwa wanda basu da isasshen lokaci. Kwasakwasan kamar haka: DIPLOMA 1.Dental surgery Technician 2.Medical X-ray Technician 3.Health Information Technician 4.National Diploma in Biomedical Engineering 5.Public Health Technician 6. Community Health Extension Worker (Re-trainee) 7.Junior community Health Extension Worker (JCHEW) DEGREE 1. Health Information Management 2.Public Health 3.English Language 4.Public Administration 5.Business Administration 6. Economics 7. Accounting 8.Computer Science 9.Mass Communication 10.Agricultural Economics Domin karin bayani a tuntubi wannan Lambobin:08035298851, 07066542055 ko Azo haraban makaranta dake No 3 Emir's Palace road off Kano-Daura road Kazaure a jihar Jigawan Nijeriya *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 38 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 38 Tun sallar asuba uncle Lulu yake yawon son magana da zainab sbd tun tsakar dare shine mutum na farko da aka turowa iv din ta waya, Kwana yayi Yana juya sadakin a hannunsa, Ita kanta Anty Fareedah ba qaramin firgata tayiba da Jin maganar auren, Amal da auren Dole? Mai Mata Kuma? Harma da budurwar 'ya, Bayan duk wannan AQEEL ASAD 'dan Haj Maryamah... Numfashi Mai zafi ta sauke Dan kuwa lamarin akwai rudani Mai girma Amma Kuma ta wani bangaren auren yayi Mata 100% sbd AQEEL ASAD shine Mijin nunawa duniya da Amal dinsu zata samu Kuma abin nunawa duniya Suma AQEEL ASAD ya zama sirikin ahalinsu na IDON NERA, Zasu sake samun power da suna kamar yanda itadai takeso. Har qarfe Tara saura uncle Lulu na yawon son magana da zainab Amma har lokacin maganin baccin Bai saketaba, Bayason Amal tasan meyake faruwa shiyasa yaqi nacewa sai ya yada zainab din Kamar yanda ita ta rokesa aka Dan Allah abar mommyn tayi bacci tunda duk kwanakin Bata samun bacci sbd damuwa. Ganin yanda Amal ta Dage aka abar mommyn tayi bacci isashe yasa Dole yabarwa Allah yaje ya shirya zuciyarsa na wani irin bugu da tsallen rashin sanin abinyi. Lokacin daurin auren da aka saka yayi saura kadan, Manyan mutane zasu taru shi zaa tsaya jira bayan yasan sadakin na hannunsa Kuma shine zai bada auren, Koya je ko kar yaje yasan auren kamar an daura ne Dan Haka gwara yaje yabada auren Babynsa AMAL Kamar yanda ya basa na siddi Dan wannan shine burinsa na ganin ya aurar dasu su dukan to Amma na Amal din yazo da babba rudani da firgici. Dan Haka zuwan nasa kamar Dole ne baida zabi bayan na qarasa shiryawa yaja motarsa Kai tsaye ya nufi babban masallacin AQEEL ASAD din dake hade da gidan karatunsa cikin shigarsa ta alfarma. Amal kuwa wanka tayi takoma bedroom dinta ta kwanta tana waya da Siddi akan a ranar zata zo jirgin yamma zata biyo. ******Bilkees da mufeeda na sashensu a kunshe suna zaman baqin ciki da tsinewa zuriarsu Haj Zainab gabaki daya hardatasu Haj Maryamah din Yan jarida suka zo gidan sbd labarin daurin auren AQEEL ASAD din. Daga gate security suka Kira bangaren Haj Maryamah suka sanar da ita zuwan Yan jaridar da abinda suka fada. Shiru tayi Dan kamar Bata fahimci abinda suka fada dinba ta katse wayar tareda ajewa gefe bayan ta sanar musu su koresu batason hayaniya. Kamar an dawo Mata zancen a kunnenta tayi saurin daukan waya ta Kira gate din tace, "Me kace sunzo Yi?? Ma'am rahoton daurin auren Sir sukazo dauka Amma min sanar musu a mosque na gidan karatunsa zaayi daurin auren. Miqawa umma wayar dake zaune tareda ita tayi tace, "Umma ji me suke fada nakasa ganewa. Karban wayar umma tayi tareda sake tambayarsu suka maimaita Mata zancen daya sata Ciro wayar daga kunnenta ta kalla tasake maidawa kan kunnen tace, "Waye ne zaa daurawa auren yau? Wane Sir din? AQEEL ASAD kokuwa sir dinku na can inda aka daukoku aiki?? Batareda damuwa ba Security din yace, "Ma'am auren Sir AQEEL suke magana Wanda zaa daura ayau 10am da family na madam IDON NERA...... Tashi zaune umma Tai da kyau tana rike wayar dake neman subucewa daga hannunta ta kalli agogon palon da sauri a arikice take cewa, "Wane AQEEL ASAD din zaa daura aurensa da gidan IDON NERA?? Wace Kuma karfe goman safen??? Haj Maryamah dake kokarin hadiye ruwan datake Sha dawo Mata sukai suna sarketa tareda shigar Mata kai. A haukace ta kalli umman tana kallon agogo ta karbe wayar tana miqewa tsaye. Bayanin da akaiwa umman Shi akai Mata. Kashe Wayar tayi kafafunta na wata irin rawa Kamar Mai rawar disco ta Nemo lambar Al-Amin ta saka kiransa. Umma ma miqewa tayi qafafun nata na rawar mazari makoshinsu su dukan Yana bushewa suna jiran daga wayar Al-Amin. Yana daga wayar atare suka jefa Masa tambayar data sakashi Basu amsa atake sbd manyan baqin da akewa iso. Baya Haj Maryamah tayi zata zube tayi saurin dafa bango tana neman tasa numfashinta. Umma kuwa a rude cikin masifaffen tashin hankali da zafin zuciya Mai qarfi ta kwadawa ramatu Kira tace maza kice a fidda mota fita zanyi. Hanyar waje ta nufa ko gani sosai batayi sbd matsanancin tashin hankali da wutar datake cin zuciyoyarta. Data Bari a daura wannan auren yau gwara ciwon zuciya ya Kama AQEEL din suyi jinyarsa Amma badai ayi wannan aurenba da gwara asarar duniya dashi. Haj Maryamah ma fizgo numfashinta dake riqewa da karfi tayi tana Jin bazata taba yarda ko a mugun mafarki ba wannan mugun labarin ya tabbata, Da 'danta ya auri Yar Zainab gwara tayi ciwon sashe. Umma takarminta daya Dana ramatu daya ta saka batareda tasan Ina kanta yakeba hakama rigar Haj Maryamah ta yafo akanta batareda shima tasan Meye akantaba, Haj Maryamah kuwa gilashinta na medical upside down ta fito dashin da takarmin umma a kafarta dasukai Mata mugun kadan Amma Bata tasa takeba a rikice suka fada mota driver yajasu cikin mugun gudu suka nufi gidan karatunsa suna duba agogon dayake nuna karfe goma harda mintina Biyar zuciyoyinsu ma wani irin tsalle da rawar tashin hankalin da basu taba ba. ****Acikin barci Haj Zainab ta farka a firgici cikin wani mummunan yanayi na tashin hankali. Agogo tafara kalla dukkanin jikinta na wata irin rawa. Goma saura mintina qalilan. Fitowa Tai daga gado tana istigfar da tashin hankali.. Sallah tayi qafafunwanta na rawa tana idarwa kasa tsayawa addua Tai sai istigfar data sake yi na tsautsayin rashin sallah akan lokacin daya Kamata. Wayarta take kunnawa hannuwanta na wata irin rawa.. Uncle Lulu take Kira Amma sam baya dauka., Batareda ta sauya Kaya baccin dake jikintaba ta fito da jallabiyar data Dora akai da slippers din toilet ta fito da gudu da keys a hannunta tana sake saka Kiran uncle Lulu Amma Amma no answer. Wayar AQEEL datai blocking ta fara sakawa Kira Amma shima baya dauka. Innalillahi wainna ilayhi rajiun Innalillahi wainna ilayhi rajiun""take maimaitawa hankali tashe Babu inda baya rawa jikinta ta fita ko gabanta Bata gani ta nufi motarta. Anty Fareedah ce data fito zuwa sashen taganta tayi saurin tareta cikin tsoron ganin halinda take ciki. Haj Zainab din Bata iya mgn ba sai key data miqewa Fareedah din tana cewa, "Just drive. Fadawa sukai motar tana cewa, " A ASADULLAH MOSQUE to sauri Fareedah kafin balain da bazai taru ba ya afku. Agogo take kalla Wanda ya nuna karfe goma harda mintina ashirin saura. Wani mugun gudu Fareedah ta qarawa motar suna qara Hawa titi. ***Qarfe goma da rabi da mintina Tara motarsu Haj Maryamah ta Isa kofar babba gate din gidan karatunsa wadda suka tadda Babu mutane sai daidaiku wainda ke neman wucewa Suma. A rikice suka fito motar daidai isowar Haj Zainab da Fareedah dasuma suka fito motar a rikice Babu Wanda ya tsaya bi takan Dan uwansa acikinsu sbd Babu Wanda hankinsa da nutsuwarsa suke ajikinsa Rige rigen shiga gate din sukai Kai tsaye suka tinkari inda suka hangosa Yana tsaye tareda uncle Lulu da Al-Amin. Wani irin kwarjininsa da kyansa dake cika idanuwan mutane haskawa duk da fuskarsa a Dan kame take magana zaiyi da uncle Lulu Amma saiya Gama sauraron Al-Amin dayake bayanin manyan Baqinsu dasuke Gama wucew... Babu tsammani dukkaninsu sukaga su haj Maryamah din da Haj Zainab a gabansu Babu wadda ke hayyacinta sbd tsabar tashin hankali.. Bakin umma ne dayafi kowa qaiqayi da rawa a rikice tace, "AQEELU kaida ubanwa aka daura maka auren????? Haj Maryamah ce ta katsesu cikin matsanancin tashin hankali da cewa, "An daura??? Al-Amin ne ya bude Baki yace, "AN DAURA AUREN UMMA. Wani Abu ne ya soki zuciyar haj Maryamah da Haj Zainab harma da umman take dukkaninsu suka yanke jiki suka Fadi a gurin. ##MAMUH# #HOTLOVE#ROMANCE#AQEEL ASAD AMUN UZURI PLEASE SHORT CHAPTER NE INADA UZURI. SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!! Makarantar Lafiya dake garin Kazaure (Kazaure school of health technology) tana farincikin sanardaku cewa ta Kawo wani sabon tsarin karatu a saukake na part-time Degree da Diploma a wasu kwasakwasai domin ma'aikata masuson karin karatu da 'yan Kasuwa wanda basu da isasshen lokaci. Kwasakwasan kamar haka: DIPLOMA 1.Dental surgery Technician 2.Medical X-ray Technician 3.Health Information Technician 4.National Diploma in Biomedical Engineering 5.Public Health Technician 6. Community Health Extension Worker (Re-trainee) 7.Junior community Health Extension Worker (JCHEW) DEGREE 1. Health Information Management 2.Public Health 3.English Language 4.Public Administration 5.Business Administration 6. Economics 7. Accounting 8.Computer Science 9.Mass Communication 10.Agricultural Economics Domin karin bayani a tuntubi wannan Lambobin:08035298851, 07066542055 ko Azo haraban makaranta dake No 3 Emir's Palace road off Kano-Daura road Kazaure a jihar Jigawan Nijeriya *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 39 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 39 Al-Amin da Uncle Lulu ne sukai saurin Yi kansu cikin mamaki da tashin hankali suna ambatar sunayensu a rikice, Uncle Lulu da Anty Fareedah Haj Zainab suka Kama suna Kiran sunanta cikin matsanancin tashin hankali, Al-Amin kuwa Haj Maryamah da umma ya nufa Yana rasa wadda zai kama. AQEEL ASAD daya rasa me zaiyi musu rintse idanuwansa yayi Yana budewa Akan Al-Amin da duk ya rude sbd baisan meyake faruwaba. Securities yasa suka rufe gate da sauri sbd Yan Media dasuka fara dauka. Uncle Lulu ya kalla yace, "Ku dauko Mamin muje asibiti, Qarasowa yayi Bai tsaya komaiba ya sunkuya ya dauko ummansa gabaki dayanta ya nufi motarsa da malam Rabiu yayi gaggawar budewa. Al-Amin Dole shine ya dauki umma uncle Lulu da Fareedah suka dauki Haj Zainab zuwa motarsu shikuma Al-Amin motarda su haj Maryamah din suka zo da ita ya nufa da umman suka jero motocin a guje suka fito harabar babban gidan sbd kada ma Yan Media dake neman Jin zancen su samu daukan hotunansu. Kai private hospital dinda familynsa ke zuwa ya nufa dasu. Su Uncle Lulu ma can din suka nufa Dan Haka suna Isa aka karbesu duka Yana mamakin wannan jeran kumbo da akayo dasu a some ris. Ana Shiga dasu uncle Lulu ya kalli Anty Fareedah yace, "Amal kada tasan abinda yake faruwa Dan idan tasani tazo asibitin zata iya sanin maganar aurenta anan din Wanda abin bazaiyi dadiba gwara tasani a gida.... Kiran Amal dinne ya shigo wayarsa ya katse Masa zancen nasa. Ajiyar zuciya ya sauke tareda bayyannan numfashi kafin ya dauki wayar. Hello Uncle mommy ta fitane? Nazo naduba ban gantaba ga wayarta Yana ringing Bata daukaba.. Wani numfashin Yakuma saukewa kafin yace, "Eh ta fito tazo wani Dan aikin gaggawa ne damukeson kashewa Amma ba wani babban Abu bane Zamu dawo anjima kadan. Ok"tace ahankali tareda kashe wayar. Wayar Anty Fareedah ta saka Kira sbd motarta na Nan gashi Bilkisu tace ta fita, A saninta Anty Fareedah Bata fita da motar kowa sai nata Dan Haka take mamakin ina ta tafi itama. Anty ena dauka first abinda yafara shiga kunnen Amal shine muryar Uncle dayake waya a kusa da ita Yana fadawa Barr Salahudeen Wanda ya sallami nasu bakin dasuka samu halartar daurin auren suna asibiti da IDON NERA. Shiru Amal tayi Dan kuwa kunnenta yaji dakyau Babu maganar batawa Kai lokacin sake tambaya da Haka Kai tsaye tace, "Anty Fareedah wane asibitin ne?? Meya samu mommy? Kallon uncle Lulu Anty Fareedah tayi da Ido ta nuna Masa Amal ta jisa Kuma tana tambayar wane asibitin ne.. Rintse idanuwansa yayi yana dafa Kansa dake sarawa Dan shima tun jiya yake cikin wannan pressure da tashin hankalin na wannan masifar dayayi gudun faruwa. Karban wayar yayi yana kokarin kashewa Anty Fareedah ta girgiza Masa Kai tana cewa, "Hankalinta zai matuqar tashi fa idan ba zuwa tayiba tinda kasan yanda mommyn take Acikin ranta. Still hanata fadawa Amal din yayi Dole suka kashe wayar saiga shigowar sakon Amal a wayarta tata. Satar kallon uncle Lulu Anty Fareedah tayi tayiwa Amal reply da sunan asibitin. AMAL dake tsaye text din na shigowa tayi saurin zuwa dakinta da sauri ta dauko key din motarta ko kayan jikinta Bata sauyaba ta fito ta wuce Kai tsaye. Mintina qalilan ne suka kawota asibitin tanayin parking ta fito Kai tsaye ta nufi inda Anty Fareedah tace suke. Tun daga nesa Al-Amin dake tsaye gefen AQEEL ASAD dake zaune office din Dr Abdul ya hangota. Kallonta yakeyi dakyau Dan tabbatarda idan ita dince da suka daura aurenta a yau din da Mai gidansa.. Riga da wandon Fendi ne ajikinta farare gabaki daya sai silk scarf dake kanta da slippers, Duk da kayan bamasu Kama jiki bane kyan jikinta yafito sosai acikinsu musamman dayake fresh fuskarta ta safiya ce batada komai sai asalin ita dinta. Dan sunkuyar da Kai yai ya saci kallon AQEEL ASAD da gabaki daya iyayen nasa suka Gama shallake mamakinsa dan Bai dauka qiyayyar tasu takai su iya somewa lokaci daya akan hada sabuwar alaqarba. Sake kallonsa kofa Al-Amin yayi Yana mamakin kodai ba itace AMAL Idon Nera daya saniba Dan Koba igiyar auren AQEEL ASAD ta hau kantaba koma wani ne daban da baiyi sunaba bazata fito ahakanba ranarda aka daura Mata auren. Kasa rike tinaninsa yayi Dan bazai iya shiruba ahankali yai Dan gyaran murya yace, "Sir ga Ms Amal Idon Nera ta qaraso inaga. Dakatawa daga taba wayarsa yayi Jin abinda Al-Amin din yace batareda ya dagoba ko kallon kofar. Uncle Lulu dayaji shikuma Anty Fareedah ya kalla da sauri Yana matse fuska da cewa, "Me kikayi? Sorry" tace Masa ahankali cikin narke fuska. Isowar Amal kofar office din da shigowarta yayi daidai da dagowar AQEEL ASAD sbd kamshinta Mai sanyi daya Gama kame jikinta da duka kayanta. Kallo daya tayi Masa ta dauke Kai tareda qarasawa gurin Anty Fareedah da uncle Lulu tana cewa, "Meya samu mommy? Meyake faruwa ne Naga harda wasu duk anan. AQEEL ASAD Anty Fareedah da uncle Lulu suka kalla sbd sunsan shi take nufi da wasu din datace. Ahankali uncle yace, "Ba wani abun bane Yar hatsaniya aka samu wadda tasaka Zainab din somewa Amma zamu koma gida bada jimawaba. Daga goshinta tayi da dogayen faranta farare tas tana mamakin menene zai saka mommynta suma, Koma meyene tasan yanada alaqa da AQEEL ASAD ko familynsa tunda sune masifar rayuwar mommynta. Sanyayyan qamshin victorious carbon ne yagama cike office din Wanda yasata Jin maqoshinta na tashewa sbd duk wani abu daya dangancesa da ahalinsa Bata buqatansa a gabanta ko rayuwarta Dan Haka duk sanyi da dadin qamshin jinsa take kamar Yana yagar hancinta musamman dayake kusan tana kusa dashi Amma ta juya Masa baya tana fuskantarsu Uncle Bata buqatan ganin ko fuskarsa bare ta Tina yana gurin. AQEEL ASAD ma Bai juyo ya sake kallon inda take din ba saima miqewa yayi ya fice office din Dan batareda ya waiwayo gefenba, Al-Amin da gulmar duniya tagama cikasa yanason ganin AQEEL ko Amal din sun nuna su din ma'auratane da aka daurawa aure yau Amma yaga ko kallo Babu Wanda ya bi wani dashi sai shi AQEEL din da farkon shigowarta ya watsa Mata fararen idanuwansa masu cikeda kwarjininsa Amma zafin kan Amal Idon Nera din ya hanata nuna girgizarta da dafin idanuwansa da Babu Wanda baya girgiza suka kallesa Kamar hakan. Bin bayan maigidan nasa yayi Yana satar kallon Amal da shigarta datafi komai basa mamaki duk da yasan agurinta da irin rayuwar gidansu wannan shigar ba komai bace tasaba fita da abarta Amma ai yau din auren DR SHAYKH AQEEL ASAD guda ne akanta.... gaskia Dole Haj Maryamah da umma su samu somewa Dan kuwa koshi sumar ne kawai baiyiba a jiyan da AQEEL ASAD ya sanar Masa AMAL Idon Nera zai aura ayau din gashi Kuma an daura din dai Dagaske shi din sirikin Idon Nera ne. Yana fitowa aka sanar dashi farfadowar dukkaninsu gabaki daya Wanda Daman dukansu tsabar shock ne yasasu somewa. Umma tinda ta farfadoba bayan ajiyar zuciya Babu abinda takeyi sbd bakinta wani abune Mai nauyin gaske ya toshesa ya danne Dan Haka takasa sai ajiyar zuci da kallon AQEEL din takeyi. Haj Maryamah ma kuwa jininta yaqi sauka Dole aka mata allurai tareda wasu dubarun bacci ya dauketa na Dole Wanda acikinsa sai ajiyar numfashin takeyi itama.. Haj Zainab kuwa tunda ta farfado Bata iya cewa komaiba itama sbd ganin Amal agurin Dan Haka tace ita gida zata koma bazata zauna asibitin ba. Sallamarta akai suka fito dukkaninsu harda AQEEL ASAD yasa Al-Amin ya wuce gida da umma shikuma a motarsa zai tafi da Maminsa yakaita gida tunda ummansa ita ba yanzu ba tana asibitin. Amal Kai tsaye ta nuna itace zata tafi da mommyn Amma ko ta kan zancenta AQEEL ASAD Baima bi ba sbd lura da zafin datake ciki. Uncle da Anty Fareedah suka lallabata baya AQEEL din ya wuce da mommynta yabarta agurin tsaye. Uncle Lulu da Anty Fareedah ne sukabi bayansu mommy itakuma airport ta wuce sbd siddi datai Mata wayar ta iso. Tana Isa airport din sun sauka already Dan Haka daukota kawai tayi suka nufo gida ranta har lokacin a bace yake da ikonda wani zai nuna Mata Akan mahaifiyarta bayan mommyn ta yanke duka wata alqarta dashi. Har suka iso gida fuskarta a daure take ita kanta siddi hankalinta yayi mummunan tashi dajin mommynsu ba lafiya har a asibiti. Suna shigowa parking kawai Amal tayi suka shigo ciki atare da siddi Siddin ce a gaba AMAL tana bayanta taba kokarin duba wayarta da sakonni suka shigo Mata a jere Wanda ake tayaya murnar aurenta da AQEEL A....kasa qarasa karantawa tayi ta nufa palon mommynsu Kai tsaye a sama inda ta tadda siddi tsaye takasa qarasawa sbd abinda mommyn ke fadawa AQEEL da uncle Lulu. Hawayene kwance kan fuskarta cikin matsanancin tashin hankali da fita hayyaci take kallon AQEEL ASAD Wanda yake tsaye gabanta ta riqe hannuwansa duka biyu tana cewa, "AQEEL wallahi na yarda duk Wanda zaka aurawa Amal ka aura Mata kanada cikakken iko akai Amma Dan Allah ka warware aurenka da ita, AQEEL bazan taba hanaka iko Akan Amal ba Amma Dan Allah ka warware aurenka dake kanta na rokeka........ Kallonta yakeyi da dukkanin idanuwansa masu kyau da Isa, Baida niyar magana sbd Babu abinda zai iya Yi akan abubuwan datake fada, Warware aure take magana nasa da MARYAMAH,. Me zaice Mata? Daga ita harsu ummansa ya shirya sakawa borinsu Ido kawai batareda tankawaba Dan kuwa sunyi nisanda basa gane komai idan ba na rabuwar ba. Kallonsa uncle Lulu yayi Amma kwarjininsa ya hanasa yayi Masa magnar dayake son fada din. Ahankali ya zare hannuwansa daga na Mamin Yana kallon fuskarta dake firgice gabaki daya ta fice hayyacinta. Ahankali ya girgiza Mata Kai cikin nutsuwa da kamewa da muryarsa Mai aji acikinta yace, Mami Babu saki ko warwara a wannan auren kinfi Kuma kowa sanin tsayuwata Akan zancen daya.... Siddi datai mutuwar tsaye ce da Jin abinda yake faruwa da matsanancin mamaki tajuyo tana kallon Amal wadda itama Tai mutuwar tsayen tana sauraron abinda yake faruwar tace, "Wace Amal din ce aka daurawa aure dashi Mommy?? Haj Zainab da uncle Lulu ne suka waiwayo kofar a tare cikin firgici, AQEEL ASAD din kuwa Babu wani damuwar data shigesa kai tsaye ya juyo ahankali ya zuba Mata idanuwansa dasuka saka gama rudar da Siddi da tsananin kwarjininsu. #MAMUH# #HOTLOVE#MARRIAGE#AQEEL ASAD. SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!! Makarantar Lafiya dake garin Kazaure (Kazaure school of health technology) tana farincikin sanardaku cewa ta Kawo wani sabon tsarin karatu a saukake na part-time Degree da Diploma a wasu kwasakwasai domin ma'aikata masuson karin karatu da 'yan Kasuwa wanda basu da isasshen lokaci. Kwasakwasan kamar haka: DIPLOMA 1.Dental surgery Technician 2.Medical X-ray Technician 3.Health Information Technician 4.National Diploma in Biomedical Engineering 5.Public Health Technician 6. Community Health Extension Worker (Re-trainee) 7.Junior community Health Extension Worker (JCHEW) DEGREE 1. Health Information Management 2.Public Health 3.English Language 4.Public Administration 5.Business Administration 6. Economics 7. Accounting 8.Computer Science 9.Mass Communication 10.Agricultural Economics Domin karin bayani a tuntubi wannan Lambobin:08035298851, 07066542055 ko Azo haraban makaranta dake No 3 Emir's Palace road off Kano-Daura road Kazaure a jihar Jigawan Nijeriya *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 40 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 40 SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!! Makarantar Lafiya dake garin Kazaure (Kazaure school of health technology) tana farincikin sanardaku cewa ta Kawo wani sabon tsarin karatu a saukake na part-time Degree da Diploma a wasu kwasakwasai domin ma'aikata masuson karin karatu da 'yan Kasuwa wanda basu da isasshen lokaci. Kwasakwasan kamar haka: DIPLOMA 1.Dental surgery Technician 2.Medical X-ray Technician 3.Health Information Technician 4.National Diploma in Biomedical Engineering 5.Public Health Technician 6. Community Health Extension Worker (Re-trainee) 7.Junior community Health Extension Worker (JCHEW) DEGREE 1. Health Information Management 2.Public Health 3.English Language 4.Public Administration 5.Business Administration 6. Economics 7. Accounting 8.Computer Science 9.Mass Communication 10.Agricultural Economics Domin karin bayani a tuntubi wannan Lambobin:08035298851, 07066542055 ko Azo haraban makaranta dake No 3 Emir's Palace road off Kano-Daura road Kazaure a jihar Jigawan Nijeriya **************** Da mamaki Amal ke kallon mommynta da Uncle Lulu dasuma ita din suke kalla, Zancen Bai razanata sosaiba sbd tasan bamai yiyuwa bane abinda take tunanin taji din? Ba ita Amal din ba sbd abune da bazai taba yiyuwaba mommyn su aurar da ita bada sanintaba Kuma aurenma na Dole da Wanda sukasan kota Yaya bazata yarda ta taba aurensaba. Qin kallonsa tayi ta qaraso ahankali gabansu mommyn tana sake kallonta da kyau kafin ta bude Baki tace, Mommy wace Amal ake magana akai? Wane auren Kuma aka daura? Dakuma waye aka daura auren?? Siddi ma cikin mamakin ta qaraso tana kallon Mommyn tasu Amsarta suke jiran ji Dan itama tashiga rudani da mamaki Mai girma idan har Amal dinsu ake nufi, Mezai hada Amal da auren bazata, auren Dole, auren rashin sani?? Rintse idanuwa Haj Zainab tayi hawayen dake ciki suka Kuma gangarowa kan fuskarta datake ta jiqewa da hawaye tunda suka dawo din. Kasa kallon Amal tayi sbd tasan baa kyauta Mata Dan Koda zaayi Mata auren bazata da dolen yakamata a sanar Mata To Amma ya zatayi AQEEL itama yasha gabanta ya zartar da wannan danyan hukuncin da batasan ya zatayi ba bare Amal, Girman kaunarda takewa AQEEL wata halittace da Allah ya halitta Mata cikin ranta da bazata taba iya cirewaba ko fincikewa, Tasan kaman yanda yafada tafi kowa saninsa a duniyarsa baya magana ya janye tun Bai kawo yanzu dinba bare yanzu daya sake zama mutum tsayayye, Wlh tasan bazai saki wannan aurenba a yanzu gashi tayi rokon harta galabaita Babu alamar Wasa ko sauyin raayi a tattarre dashi, Me zata cewa Amal? Tayaya zata kalleta tace Mata aurenta aka daura ayau batareda saninta ko Jin raayinta ba. Innalillahi wainna ilayhi rajiun" Kan daya daga kujerun palon ta zube dabas tana dafe kanta hawayenta na tsananta gudu.. Siddi ce ta qaraso kusada ita da sauri ta zauna tana sake shiga mamaki da firgici Dan kuwa alamun sun nuna dai kila Amal dinsu ake magana akai.. Dafata tayi cikin kulawa Mai tsanani da damuwar ganin halinda take ciki sanyaye tace, "Mommy Dan Allah ki kwantar da hankalinki ki dawo daidai bamason ganinki hakan Koma menene matsalar zata wuce zamu fuskanceta mu maganceta kaman yanda muka Saba tsayawa da juna,Amma Kuma mommy wace Amal din aka daurawa auren ayau?? Dago jajayen idanuwanta tayi ta kalli inda Amal ke tsaye tana jiran amsar da zataji tabawa Siddin. Ahankali ta iya bude Baki murya a shaqe tace, "Amal wannan da muke da ita guda daya gatanan..... Kaman siddi batasan wacece Amal din ba ta waiwayo cikeda dinbin mamaki ta kalli Amal din zatayi magana Amal ta katseta da cewa, "Aure fa kuke magana Mommy¿ As in aure aure irin na kowa da ake Masa??? Maida kallonta kan uncle Lulu tayi cikeda mamaki tana sake kasa gasgata abinda aka fada din tace, "Uncle meyasa kayi magana Dan Allah Mana. AQEEL ASAD daga inda yake Bai waiwayo ba ya nufi kofa hankalinsa kwance ya fice yabarsu sbd bayajin akwai sauran bayanin da Bata ganeba idanma Bata gane dinba zasu Mata bayanin dazaisa ta gane din. Bayansa uncle Lulu yabi da kallo fuska a Dan yamutse da tunanin Yaya Kuma zai tafi ya barsu da bayani baya shine yayi Aika aikar gabaki daya. Dawo da kallonsa yayi kan Amal Yana Dan Jin tausayin abinda zai fada Matan, cikeda kulawa da tausasa harshe yace, "Baby Aurenki AQEEL ASAD yayi ayau, Kudin aljihunsa ya cire tareda kamo hannunta zai Dora Mata ta zame tana kallonsa da idanuwanta dake cikowa da hawayen tashin hankali,mamaki da baqin ciki tareda firgita. "Wannan shine sadakinki Amal" uncle Lulu yafada Yana kallon idanuwanta dake kokarin cika da hawayen baqin ciki da zafi zai tsanani, "Sweetie kiyi hakuri.... Uncle aure fa kace? Auren Dole kukai mun? Kallon Mommy tayi sai kawai takasa cewa komai ta juya ta fice dakin da sbd zuciyarta harbawa takeyi da qarfi da ciwo.. Kai tsaye dakinta ta nufa tana kokarin rufewa mommynta ta tare kofar tareda shigowa idanuwanta cikeda rauni da tausayin 'yarta takasa magana sai rungumeta datayi Tana cewa, "Kiyi hakuri Amal, Bada niya ko cutatarwa akai Miki hakan ba Nima fin qarfina akai Akan hakan Amma ban taba tunanin yimiki auren Dole ba ko irin wannan na rashin tsammanin, I'm so sorry sweetie.... Kasa rike kukan dayake cin zuciyarta Amal tayi sbd duk yanda taso daurewa sbd takasa yarda da abinda suke fada din takasa daurewa, zuciyarta takasa riqewa Dan Haka ta saki wani irin silent kuka ajikin mommyn tana girgiza kai alamar bazata iyaba,bazata iya karban wannan abinda suke fada din ba. Tausayintane yasake cika zuciyar mahaifiyarta ta sake rungumeta zuciya a karye tana cewa, "Kiyi hakuri Amal Dina Zaki iya, Zaki iya insha Allah, Allah zai kawo mafita sbd Shi kadaine yasan dalilin hakan, Shine ya qaddara hakan, Please sweetie karkiyi irin wannan kukan Zaki sake karyamun zuciya. Amal bazata iya magana ba sbd kuka takeyi sosai Wanda takeson abinda ya danne maqoshi da zuciyarta ya fada tukuna tasamu damar borewa wannan auren dasuke magana Dan bazata taba iyawaba, Bazata Yi wannan aurenba dasuke magana, Bazata taba son aurenba bare wainda suke cikin rayuwar auren, AQEEL ASAD fa suke magana, Mata ne dashi harda budurwar 'ya, Mutuminda mahaifiyarsa tayiwa tata mahaifiyar tsanarda ko kafiri batawa irinta. Kokarin tsayar da kukan dayaci qarfinta takeyi ta dago da idanuwanta dasukai jajir harma da fuskarta ta kalli mommyn muryarta a shaqe tace, "Mommy wallahi bazan iyaba, Kisaka ya sakeni batareda min wahalarda juna dukanmuba, Bazan iyaba Mommy, Wannan ba aure bane fitinace aka hada kawai, Wlh bana sonsa ko kadan nidai ko kallonsa bazan iyayiba a matsayin mijina sbd ban taba fatan auren me mataba kinsani bare shi da mahaifiyarsa bazata taba karbanaba kaman yanda bazan karba dantaba. Mommy kisa ya sakeni banason auren indai dashine.. Rintse idanuwa Haj Zainab tayi tana girgiza kai ahankali murya a sanyaye tace, "Kiyi hakuri Amal bazan iyaba, AQEEL nada iko fiyeda yanda kike tunani akanki, AQEEL shine Wanda ya daukeki a duniya ya rada Miki asalin sunanki,.shine Wanda yakesonki fiyeda yanda kowa yakesonki a duniya bayan Ni Dana haifeki, Bazan iya tirsasaba sbd yayi iko akanki, Ya zartar da wannan hukuncin ne sbd ya tabbatarda Babu Wanda zai iya yin hakan akanki bayan shi, I'm sorry my princess Amma Nima duk yanda nake qin wannan auren nasan bazan sauya komaiba tunda yariga ya rataya Miki igiyoyin aurensa akanki. Hakuri zakiyi mu rungumi wannan sabuwar qaddarar muga inda zata kaimu tukuna kafin Allah yakawo Mana mafitarta.. Sake fashewa da wani sabon kuka Mai tsananin qona Rai da zafin zuci datake Jin kamar zuciyarta zata Kama da wuta. Kallonta Haj Zainab takeyi idanuwanta na kokarin tsayar da nata hawayen ta sake kamota zatayi magana AMAL din ta girgiza kai ahankali tana kokarin tsayar da nata hawayen itama tace, "Mommy bazaki iya Bata Masa ba ko quntata Masa shiyasa bazaki iya cewa ya sakar Miki 'yarkiba?? Wane matsayi ne yakedashi Acikin zuciyarki Wanda yafi na ni 'yarki da Kika Haifa, Shi din fa 'dan maqiyanki ne wainda Basu taba sonki ba bare kaunarki.... Cikin tsawa da Hana bayyanarda zafin maganar tata ta katseta da cewa, "Shut up Amal, Hankalinki zai Bata ne sbd auren Dole yafara akanki ne? Bakece farkoba bakuma Zaki zama qarsheba, AQEEL ya aureki ne sbd ya Isa dake, Koni dana haifekin bazan iya hanasa ba bare ke da aka Haifa din, Idan inada ikon warware auren zakima San anyi ne?da tun lokacinda aka daura Zan sa a warware din, Karki Bari bacin rai yasa Naga laifinki sweetie kiyi hakuri nasan tako Ina Babu inda aka kyauta Miki Amma AQEEL nada matsayi da girma a rayuwata da zuciyata da ba ke ba koni ya aurar wa wani bazan iya bijirewa duk tsanata kuwa da abin bare ke, Nace Miki komai zai daidaita Zan samo Mana mafita Akan lamarin Amma ba irin wannan da kike tunani ba... Sassauta muryarta tayi cikin sanyi da kulawa tareda kauna da soyayyar 'yarta tana kallon yanda Amal din ke kallonta kamar yau tafara ganinta cikeda mamaki da tsoron irin kaunar AQEEL ASAD Mai tsananin girma datake hangowa Acikin idanuwa da kalaman mahaifiyarta, Wace irin kaunace wannan Mai tattareda mamaki da tsoro da baqin ciki tareda kishi take ganin mahaifiyarta nawa 'dan matarda tasan a duniya tafi kaunar masifa da hasara akan Zainab din. Kasa cewa komai tayi sbd sanyi da jikinta yayi na ganin abinda yake neman shallake tunaninta, Ahankali ta saka bayan hannunta ta share hawayenta dake gudu sun kasa tsayawa ta bude Baki a hankali tace, "Mommy meyasa kike sonsa da yawa Haka? Rufe Ido tayi ta bude tareda miqewa ta nufi kofa ta fice sbd tasan Amal bazata taba yarda da komaiba cikin sauki bare su nutsu su samo ganin inda hanyar bullewa take garesu da wannan auren Kamar yanda tasan mutuwarta dolece tasan umma da umman AQEEL din Koda zasu rasa lafiyarsu bazasu yarda da wannan aurenba bare har ayi tinanin mafita a natse, Masiface kwance a qasa tasani, Zasu tashi tsaye da kyau su tabbatarda wannan auren Bai 'daga daga inda yakeba, Koda zasu rasa komai bazasu taba karban 'yarta amatsayin matar AQEEL ASAD ba, They can go to Any length to Make sure Amal Idon Nera tabar rayuwar AQEEL ASAD a wulaqance Wanda itama Koda zata rasa komai da kowa bazata yarda su lalata rayuwar 'yarta ba kamar yanda suka tabbatarda tata tagama lalacewa tako wane bangare har Saida taqare a titi gidan karuwai Acikin karuwai da prison cikin masu manyan laifukanda ko labari Bata taba ji ba, Idan har bazai warware aurenba to itama bazata yarda 'yarta tabar gabanta ba taje koinaba sai taga yanda iyayensa suka tarba auren tukuna, Saita Gama ganin kalar haukar data shigesu akan auren sbd suna taba Mata yarinya wannan karon rigimar da ake neman magancewarce zata Gama girmama ta zama wani abin Kuma, Ita Bata da damuwar duk yanda duniya zataji sunanta ya lalace sbd Daman qaurin sunan ne da ita AQEEL ASAD din kawai takeji kada duniyarsa takoma abar bugawa a jarida Koda yaushe Amma tunda kusan hakan kowa ya zaba bazata quntata rayuwarta ta quntata ta 'yartaba Aure dai an daura to zata zuba Ido taga abinda zai biyo baya daga garesu. Ficewa tai dakin tabar Amal wadda itama kukanta ya tsaya sbd abinda ya tsaya ya danne Mata zuciya akan yanda mommyn ta zabi kasa baqanta ran AQEEL ASAD akan nata, Bazata sake maganar komai Akan aurenba tunda batama yarda da aurenba Dan Haka suda suka daura Saji da maganar Amma Babu Wani aure da zata dorawa kanta. Bayan fitar mommyn kasa taurin ran tayi wani sabon kukan ya yunquro Mata ahankali sbd anrigda anyi Mata wata irin cuta da illa a rayuwa Koda an warware sbd har abadanta AQEEL ASAD shine Wanda akasan yafara aurenta. Kuka takeyi ahankali jikinta koina Yana daukan zafi da mutuwar jikin. Mommy na fita Kai tsaye Palo ta sama uncle Lulu daketa amsa wayoyin Taya murna Babu qaqqautawa daga mutanenda duk sai daga baya suke samun labarin daurin auren Wanda Babu Wanda ya taba Tunanin zasu iya samun Saar mutum irin AQEEL ASAD ba ya shigo cikin ahalinsu ya zama sirikinsu ba sbd Shi din dasu Kamar doya da manja ne rayuwarsu tayi hannun Riga data juna nesa ba kusaba. Wasu kuwa Kiran dasukeyi Dan tabbatarda labaran ne cewan Dagaske AQEEL ASAD ne yayi nasarar aure Amal Idon NERAr dasukaita burin auraba Dan cike burinsu na mallakarta ta zama tasu sbd son da kusan duk suke Mata da shaawar aurenta. ##MAMUH# #LOVE/ROMANCE/MARRIAGE #SISTERSLIFE *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 41 Kumun uzuri tafiya nayi sai a Daren Nan nasamu kaina🙏🙏🙏 Amma insha Allah har weekend zan baku🥰 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 41 SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!! Makarantar Lafiya dake garin Kazaure (Kazaure school of health technology) tana farincikin sanardaku cewa ta Kawo wani sabon tsarin karatu a saukake na part-time Degree da Diploma a wasu kwasakwasai domin ma'aikata masuson karin karatu da 'yan Kasuwa wanda basu da isasshen lokaci. Kwasakwasan kamar haka: DIPLOMA 1.Dental surgery Technician 2.Medical X-ray Technician 3.Health Information Technician 4.National Diploma in Biomedical Engineering 5.Public Health Technician 6. Community Health Extension Worker (Re-trainee) 7.Junior community Health Extension Worker (JCHEW) DEGREE 1. Health Information Management 2.Public Health 3.English Language 4.Public Administration 5.Business Administration 6. Economics 7. Accounting 8.Computer Science 9.Mass Communication 10.Agricultural Economics Domin karin bayani a tuntubi wannan Lambobin:08035298851, 07066542055 ko Azo haraban makaranta dake No 3 Emir's Palace road off Kano-Daura road Kazaure a jihar Jigawan Nijeriya. ******** Uncle Lulu kallon Haj Zainab yayi wadda ta zauna kusada Siddi ta kalleta tace, "Ki kula da Yar uwarki tana cikin damuwa da zafin zuciya sosai Ki rarrasheta kada ta sakawa kanta damuwa tajawa kanta ciwo Insha Allah komai zai koma daidai. Ajiyar zuciya siddi ta sauke ahankali tareda kallon Mommyn tace, "Ok mommy Amma please kada ku takurata akan komai na maganar auren yanzu Kuma ni nakasa gane meyake faruwa gabaki daya Kamar nayi shekara bana taredaku nadawo na tadda wannan rikicikin da shigowar AQEEL ASAD rayuwarmu Kai tsaye, Mommy akwai abinda ya Kamata na sani?? Girgiza Mata Kai tayi tareda cewa, "Baby Babu abinda yafi kulawa da Yar uwarki yanzu sbd tana buqatanku keda Fareedah kune abokan shawararta Dan Haka kuyi kokarin Dan tausanta kada ta sakawa kanta damuwar da zata sakata wani halin I can't take that Nima wani halin Zan shiga. Ajiyar zuciya siddi tasake saukewa tana cewa, "Ok mommy Amma Kuma please kuyi abinda yakamata Kar a sake kawo maganar komai for now abari tagama ji da maganar auren tukuna Dan Allah. Gyada Mata kai kawai Haj Zainab tayi sbd bazata iya doguwar maganaba sbd kanta dake neman juyewa sbd tsananin azabar ciwon dayake mata, Komai ya cakude Mata a Rana tsaka batamasan Yaya zatayiba, Batada wani sauran tunani daya wuce ta watsar da zancen itama tayita kanta da 'yarta sbd neman juyewa da kansu keyi Akan wannan sabon lamarin ba tsammani. Tana buqatan nutsuwa itama tadawo kanta Dan tanaji hawan jini ma kawai ya Isa ya Gama da ita idan Bata koyi nutsar da kanta akan masifar su umma ba tinda qarfi da yaji sundawo rayuwar juna. Shi kansa uncle Lulu ganin zasu dorawa kansu ciwo abanza suzo ayi biyu Babu gwara su nutsu subi komai ahankali kamar yanda Shi uban gayyar Babu ta inda ya damar da Kansa ya tattara kowa da wahalarsa ya zuba musu Ido, To Suma zasu zuba Idon Amma dai Babu maganar wani tarewar Amal gidansa a ayanxu Koda yai magana shine maganar da Haj Zainab ta tsaya akai kawai. Likita aka Kira Mata tazo gida ta dubata sbd kanta ya tsananta ciwo sosai. Magani da drip aka daura Mata take bacci ya dauketa Mai qarfin gaske sbd shine kawai zai saukar da nauyin kanta da ciwonsa. ***Siddi da Anty Fareedah duk yanda sukaso Amal ta bari su zauna suyi magana da ita rufe dakinta tayi Bata buqatan kowa Kadaicewa kawai take buqata sbd kukan datasha Mai tsananin gaske Wanda sai daga baya taji haushin kanta ma data tsaya rufe kanta a daki tana kuka akan Wanda ya nuna Babu abinda ya damesa da duk halinda kowa zai shiga akan lamarin., Tashi tayi ta nufi toilet ta tube Tai wankan da duk wunin ranar batayiba sbd yanda ranar tazo Mana a juye. Wanka tayo tafito a nutsuwarta sanyeda bathrobe ash ta nufi gaban mirror ta zauna tareda qurawa fuskarta Acikin madubin Ido tana kallon yanda fuskarta tayi jajir sbd kuka gata fara Dan Haka sai tayi ja koina idanuwa Kuma sun kumbura kamar ba itaba data tsani kumburin fuska Koda na barci ne. Ahankali ta sauke numfashi har lokacin idonta akan fuskarta datake Mata zafin kalla, Yanzu itace ke yiwa namiji kuka Haka ta fita hayyacinta a wuni daya??? AQEEL ASAD duk zafin kanka da Jin kanka zaka iya mallakan Amal Idon Nera kake ganin? Me kake daukan kanka? Kanada komai da zaka mallaka macen da kaga Dama kake gani?. Amal Sanda ba irin taka bace sbd nice nake juya namiji bashine ya Isa ya juyaniba da har zaka doramun aurenka batareda sanina ko yardataba. Mai ta dauka ahankali tafara shafawa jikinta tana dauke kallonta daga kan fuskarta. Tana gamawa Riga da wando ta saka ta Dora doguwar jilbaab akai tayi sallar azahar data wuceta tana idarwa bata bar gurinba akai sallar laasar ta miqe tayi. Bayan tagama sallah jiki ba qwari ta zare jilbaab din ta maida tadawo ta zauna kan sofa tareda janyo wayarta data kashe ta kunna. Sakonnin da Bata Gama budewaba dazun ta sake cin karo dasu Acikin notifications dinta. Deleting nasu tayi gabaki daya batareda ta budesuba. Kokarin Hana kanta shiga kowane gurinda zataci karo da zancen tayi ta shiga WhatsApp dinta inda acan tafara cin karo da sakonnin Taya murna da neman shiga daga yawan course mates nata maza da Mata daketa mamakin auren nata... Sarai sunsan waye mahaifiyarta da sunanta akan harkarta Kuma sunsan kuma waye AQEEL ASAD Dan Haka suke mamakin yanda akai wannan hadin combination din duk da sunsan AQEEL ASAD Yana cikin wainda sune kawai zasu nema auren Amal Idon Nera Yar Zainab Idon Nera. Babu Wanda ta amsa sakonsa sai kawai takuma kashe wayar tareda jefarwa akan gadonta ta zame ta lafe jikin sofar tana kokarin Hana kanta zubarda hawayen dake gangarowa kan fuskarta. Bata fitoba har dare tana dakinta saidai Bilkisu takawo Mata abinci Mara nauyi Wanda shima Bataci ba Haka ta wuni tana yaqi da zuciyarta daketa karyewa da kuka Wanda take Hana kanta sbd qin yarda itace a qasan. Haka ta kwanta batareda kowa yagantaba Su siddi da Anty Fareedah sunyi magiya da rarrashi akan ta sauraresuma Amma Sam ta nuna Bata buqatan ko kalma daya data danganci auren Dole suka barta ta sauko tukuna. Haj Zainab ma Bata farkaba sai dare zuwa lokacin Kuma kanta ya Dan sake sosai tadawo hayyacinta yanda ya Kamata Dan Haka itama wankan da bataiba a ranar tashiga tayi tareda alwala tafito tayi sallolinta Siddi ce da kanta takawo Mata abinci cikin kulawa taci Tasha magani ta tambaya Amal ta sanar da ita Tana lafiya Amma dai tana buqatan space shiyasa kowa yabarta ta sauka tukana batareda an takura Mata. Ajiyar zuciya Haj Zainab din ta sauke tana fatan kan Amal dinta ya sake kamar yanda nata ya sake Mata take jinsa yanzu Babu Wani 'daga hankali da tashin hankali,zasubi komai a tsanake Babu daga sakawa Kai ciwon kai tasan suna zaune su umma zasuyi abinda zasuyi su kashe maganar sai kowa ya huta shikenan. ****AQEEL ASAD daga asibiti very late ya Isa gidansa batareda yaje ya dubo umma ba yashigewarsa sbd kusan komai ummansa ke akai umman ce jagorar ko wace irin aikin rashin lurarta, Securities din gabaki daya a Dan kame batareda zaqewaba sukai congratulating nasa akan auren da yayi sbd lura dasukai auren da alama Yana tafe da hargitsi duk da suna tunanin ko madam din tasa ba lallai tasaniba dan kila itama ta some kamarsu Haj Maryamah din kamar yanda labari yazo musu daga wasu daga securities din gidan da aka raba wasu ke gadin wancan gidan nasa inda akai daurin aure. Bilkees dake zaman boyon Kai itada yarta sbd su umma datasan suna jiran samun lokacintane Dan sosai taga bacin rai da fushin dasukai akan abinda tayi hakan yasa ta kame kanta a guri daya tayi qaryar rashin lafiya itama ta lafe itada yarta suna jiran qurar ta lafa suji inda aka tsaya idan anyi watsi an rabu har abada tsakanin su umman da Idon Nera da 'yarta. Mufeeda a ranar da safe kamar almara taga bayanin auren AQEEL ASAD din na yawo Amma Bata wani damuba sbd tinaninsu wancan zancen ne aketa yawo dashi har lokacin sbd sunsan Babu ta yanda zaayi Yayi auren da ake fadan batareda sanin familynsa., Bilkees da mufeeda ta fada Mata itama Bata wani damuba Kai tsaye tace, "Yanzu bana buqatan wahalarda Kaina da damuwar komai sbd su umma suna yaqin ne amma nice Mai qaruwa da hakan, Ban buqatan sakawa kaina rashin sukuni akan Idon Nera da duka kwashe kwashenta sbd nasan su umma har abada bazasu yarda da alaqarta 'yarta, Dan Haka Ni hakan ma yamun ba damuwarsu gabana yanzu ta Mijina zanyi Dan ko sunan wata MARYAMAH bazan Bari aringa fada agabasaba tunda an yanke alaqar tasu. Mufeeda ma cikin son komai da umminta tafada ya tabbata tace, "Amal Idon Nera itace damuwata Ni, Ko inda daddyna yake ban kaunar ace tasake bi bare, Wlh umme da munsan Haka abin zai zama da zamewa kikai ta auri Uncle SSG ma can suda suka Saba da duka wannan tashin hankalin su qarata nidai wlh ko alaqa da akace mamanta nada da umman daddyna naji ciwo da zafinsa tareda baqin ciki Mai tsanani akan hakan, Nayi takaici da baqin cikin hada jini da ita ko yayane. Bilkees ambatar sunan gidan Nafee yasata hade fuska tana Jinjina Kai mamakin Nafeen nasake Kamata Dan kuwa duk wannan rigimar da akeyi takasa kiranta ko zuwar Mata bayan ita a lokacin nata yaqin itace ta tsaya mata, Zatayi lokacinta daga Baya idan tasamu kanta yanda ya Kamata. Rashin ganin AQEEL tunda safiyar ranar yasata Kiran wayarsa cikeda narke murya ta fara magana ya dakatar da ita ta hanyar cemata Yana asibiti umma ba lafiya. Da mamaki sosai tace, Meya samu umman? Shine bansaniba har umma na asibiti, Wane asibitin ne zanzo yanzu tareda mufeeda. Cikin rashin son Jan zancen yace, "Karki zo ba wani sabon ciwon bane hawan jinin ne dakuma zuwan Abu Kimata addua kawai Doctors ma since kada a dameta hutawa kawai take buqata Nima ganinan dawowa gidan zuwan anjima. Tana kashe wayar numfashi ta sauke tana mamakin ciwo har sosai Haka Amma Bata saniba. Bangaren su umman ta shirya ta nufa cikeda sanyin jikin dake nuna batada lafiyar itama. Gaida umma dake kwance ba lafiyar itama tayi zatayi magana umman ta daga Mata hannu da hannun ta nuna Mata batason magana Dan Allah ta tafi tabari saita dawo daidai tukuna. Da mamaki Bilkees din tasake kallon umman tana cewa, "To lafiya dai kuwa? Ni hankalina yatashi Kuma da rashin lafiyar tamu duka nima fama nakeyi da kaina daqyar na iya tasowa nazo. Ko kallonta umma Bata sake yiba saima wani kallon Data Sakar Mata tanada tabbacin Bilkees din batada labarin auren mijin nata Dan Haka itama saitaqi fada tana ayyanawa da ba Yar Zainab ya auraba da wlh kyalesa zasuyi da auren suyi maganin Bilkees din, Amma ko yanzu wlh sai tasan abinda tayi Bari dai su samu kansu sufara yakice Zainab da jininta ataredasu kafin suyi lokacin nata iskancin datayi musun. Ganin ba fuska yasa Bilkees tashi ta tafiyarta, Kai tsaye girki tasa akai na musamman da kanta ta jeresu a dining din babban palonsu daya raba samansa dasu. Bayan sallar magrib ta fito fes cikin adon Riga da skirt na atampa dasukai Mata kyau ta fito babban palon suna fira da yarta hankali kwance. Qarfe Tara da mintina hamsin da hudu ya dawo gidan daga asibitin da gobe insha Allah yakesa ran a sallamo umman. Duk da akwai gajiya da ciwon kan yamutsin ranar ataredashi Amma nutsuwarsa da kamewarsa yasa kamar a lokacin aka Gama daurin auren Yayi Mata kyau sosai Cikin shigar tasa ta daurin auren har lokacin. Mufeeda sannu da zuwa Tai Masa kawai ta kyalesa ya wuce samansa ganin Yana buqatan hutawa. Bilkees ce ta bisa cikin kulawa. Koda ta hawo baya Palo Dan haka ta wuce bedroom dinsa Kai tsaye ta taddasa harya tube Yana daureda towel a qugunsa brown. Fresh fatar jikinsa Mai hutu da lafiya ta kalla tareda Jin shaawarsa Mai qarfi sbd kakkarfar siffarsa dake sake daukan hankalinta da kwadaita dashi. Qarasowa tayi ahankali tana murmushi ta tsaya gabansa tareda saka hannuwanta biyu akan towel dinsa tana Masa wani irin kallon tsananin so tace, "Kwana biyun Nan baka zama meyasa ne? Yau Ina kaje ne kayi irin wannan kyan?.... Sai alokacin ya kalli fuskarta ahankali Yana karantar fuskarta dake jiran amsarsa. Cikin sauti Mara hayaniya da kwanciyar hankali Kai tsaye yace, "Wani Auren aka daura min ayau..... Cak ta tsaya da abinda takeyi da towel dinsa ta dago ta kallesa Yayi maganar Babu shakka Babu fargaba bare wani damuwa Kai tsaye ko ajikinsa. Wani murmushin kana Wasa ne ta sakar Masa tana jiran yadai fada Mata gaskia, Shima wani lafiyayyan tsadaddiyar murmushinsa ya sakar Mata ahankali tareda juyawa ya nufi toilet dinsa yana gyara towel dinsa data kunce gabaki daya. ##MAMUH# #LOVE #AQEEL ASAD/AMAL SANDA IDON NERA *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 42 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 42 Bayansa Bilkees tabi da kallo harya shige toilet ya rufe kofar hankalinsa kwance kamar baice komaiba A qataicema ko waiwayota baiyiba bare yaga yanayinta da karbi zancen Dan murmurshinta na kana Wasa ne tayi Masa Amma shi nasa me yake nufi?? Wani makamancin murmushi tasake tana girgiza kai Dan kuwa Wasa yakeyi duk da baya wasan Amma yau kula soyayyarta ta motsa Masa ne yake Mata tsokanar soyayya. Guri ta nema ta zauna tana jiran fitowarsa dan su qarasa wasan da tsokanar, Ya Jima cikin toilet din Yana wanka a natse Babu gaggawa kafin ya fito daure da wani towel din daban ba wanda ya shiga dashiba fatarsa tasake zama fresh sai daukan Ido takeyi Qafafunsa na sunyi fes Kamar Wanda baya fita dasu sbd tsabar hutu da tsaftansu. Qamshin Aesop bath soap ne yake tashi jikinsa lokacinda ya kusanto ta kallon ya Dan Yi tareda wucewa gaban mirror Yana sake goge jikinsa da wani qaramin towel din batareda yace komaiba. Tasowa tayi ta tsaya bayansa tana kallonsa ta cikin madubi tace, "Daddyn M Meye kake nufi da wannan zancan dakayi? Nidai banason wannan wasan Dan Allah kada ka sakemun wlh zuciyana bataso.. Ta cikin madubin ya dago Idanuwansa ya zuba Mata wani irin kallon daya sata sake mutuwa akansa Kamar bazaiyi magana ba sai Kuma ya bude bakinsa cikin muryarsa Mai nutsuwa kamar ko yaushe yace, "Bayan auren danace Miki nayi ayau akwai wani zancen ne Dana fada Miki Wanda zuciyan naki bataso?? A hada mun salad shi kawai zanci bana buqatan komai. Kallon cikin madubin taga kamar Bata ganinsa da kyau Dan Haka ta juyo gabansa inda zata gansa dakyau fes a gabanta. Bai juyo ya kalletaba Saida yagama shafa tsadadden man fatarsa da turare Mara qarfi ya Dan juyo ahankali ya kalleta yaga yanda take kallonsa ahankali yace, "Yaya?akwai wani abin ne? Kasa magana tayi sai kallonsa takeyi kamar gunki sbd so take tagama Dora kowace kalmarsa gurin zamanta kafin ta hadasu ta fahimta, Hannunsa ya daga ahankali yakai kan fuskarta ya Dan taba ahankali Yana kallonta yace, "Are you ok??? Hannunsa ta riqe ta janye daga fuskarta annurin fuskarta na gushewa gabaki daya tace, "Wane aure kake nufi Daddyn M? Aure dai Aure irin nawa da naka? Auren da zaka kawo wata matar ka Bata komai da komai kaman Ni?? Gurin closet dinsa ya nufa Yana Dan yamutsa fuska kadan sbd Bai dauka zancen ne Bata ganeba Baikuma San wane ganewar ce batayiba Acikin simple amsarsa na cewa Aure yai ayau din. Fararen silk long sleeve pyjamas na bacci ya saka ya juyo yaga yanda taketa binsa da kallo takasa magana. Ahankali yakai hannunsa ya Kama nata yajata sukayo palonsa inda Bayan sanyin AC da qamshin Freshners masasu Dadi sai zallan Qamshinsa na victorious carbon daya Kama duka palonsa har bedroom dinsa. Suna isowa tsakiyar palon ta zare hannunta daga nasa tana jifansa da kalli idanuwanta na sauyawa Kai tsaye tace, "Bakace komaiba fa a tambayana. Dakatawa yayi tareda juyowa ahankali ya Mata wani kallo Yana kame fuskarsa yace, "Banason maimaita zance kinsani, Aure nayi,kisaka zancen a kunenki da kyau sbd bazan sake maimaitawa ba. Wucewa yayi Kai tsaye inda aka jera Masa abinci ya zauna da Kansa ya zuba orange drink yakai bakinsa yasha.. Hannu bilkeeyta Dora akai zata kurma wani mahaukacin ihu kaman yasani ya zare cup din daga bakinsa ya kalleta cikin katseta yace, "Karkiyi wannan anan, Meye kike tinanin zakiyi? Ina iliminki na addini? Aure fa nace ba wani abun ba.... Kasa riqe ihunta tayi ta nufi kofa da gudu batareda ta tsaya Jin sauran abinda yake fadaba stairs take saukowa batareda tana binsu daya bayan dayaba, Hudu hudu take hadawa gurin saukowar Tana isowa tsakiyar palon qasan ta kurma wani irin ihun dayasa mufeeda fitowa da gudu da rigar datake sakawa ba shiri.. Rintse idanuwansa yayi ahankali tareda ajiye cup din hannunsa sbd saukar ihun nata har cikin kunnensa. Ajiyar zuciya ya sauke ahankali batareda yaji zafinta ba ko laifinta sbd tabbas yasan zata shiga damuwa saidai Kuma aure anyi Babu Wani sauran abinda ya rage Wanda zai iya yiwa kowa, Dukkaninsu Babu Wanda zai sakarwa fuska ko bawa damar komai aka maganar auren Nan tun daga kan iyayen nasa har su Matan nasa sbd gabaki dayansu tako wane bangare Babu Mai naam da auren Dan haka Babu wadda zai bawa Dama ko daya akan tinkararsa da wani zancen., Itama Bilkees ayanda take yanzu idan ya lallabata qarasa rikicewa zatayi tayita haukar dazai jawo musu attention na duniya da sabuwar fitina Dan Haka zai barsu su dukan kowa yagama borinsa ya dawo hayyacinsa Dan Kansa. Couscous da aka dafa da veggies ya zuba kadan yaci yasha ruwa ya miqe yaje yayi brush yadawo ya zauna ya saka Kiran Maminsa wadda tariga tayi bacci lokacin. Mufeeda data fito a matuqar gigice da gudu tayi kan umminta tana Kiran sunata hankali tashe tana cewa, "Umme waye ya rasu? Ina daddyna? Meya samesa? Hajiyar Cameroon ce ta rasu?? Masu aikinta ma da gudu duk suka fito suka tsaya daga nesa bakin kofar fitowa daga kitchen suna kallonta cikin tsoro da tashin hankali da mamakin abinda ya faru. Wani kukan ihun takuma sakewa tana neman shaqewa jikinta dukkaninsa na rawa tace, "Aure aka daurawa daddynki yau mufeeda mun shiga uku mun lalace da wannan qaddarar Mai wuyar cinyewa.. Innalillahi wainna ilayhi rajiun... Masu aikin najin hakan sukai saurin sulalewa sukabar gurin tin kafin a San da tsayuwarsu a sauke fushin kansu. Sakinta mufeeda tayi da sauri tana fiddo idanuwanta gabaki daya waje hankali tashe tace, "Umme aure kuma? Daddyn? Da gaske ne abinda muka gani ake nufi? Umme badai Amal Idon Nera ya auraba???? Sai alokacin Bilkees ta dakata da kukan datakeyi Mai tsananin gaske ta kalli mufeeda zuciyarta na sake rufewa da wani irin zafi da ciwo ta girgiza kai tana cewa, "Bazai aura Amal Idon Nera ba sbd su umma sunfison yabar duniya daya auri 'yar Idon Nera., Shima bazai taba yarda da hankalinsa da iliminsa da wayewa da girma da dukiyarsa ya auri karuwa kuma 'yar karuwa ba. Zai yiyuba,su umma bazasu taba yarda ya aura Yar IDON NERA ba... Wani irin sanyi da mutuwa jikin mufeeda yayi ta zame tayi zaman Yan bori gefen ummin tata idanuwanta na cikowa da hawaye masu tsananin zafi tace, "Wllhi umme ita ya aura tunda Kikaga umma na asibiti na asibiti ta Suma na tabbatarda Akan auren ne... Yanzu kenan daddyna ya auri karuwa?? Umme da kinsani kinbarsu can sun qarata a gidan uncle SSG gashinan yanzu tadawo kan Daddyna Ni wlh bazan iya fita mutaneba idan ta tabbata daddyna Amal Idon Nera ya aura. Kuka ta fashe dashi tana nufar dakinta da gudu sbd Jin takeyi kamar zuciyarta zata fashe. Bilkees kuwa bacewa kukanta yayi bat sbd maganar mufeeda din data hasko mata gaskiyar data kasa hangowa, idan har ba 'yar Zainab din AQEEL ASAD ya auraba Meye zai saka su umma hawan jinin gaggawa da qarewa a asibiti. Wani busashen yawu ta hadiye daqyar tana Jin jikinta n sanyi Kuma, Me ake nufi da ita? Su umma boye Mata ne akai kokuwa tunda dazu ta shiga gurin umman Cameroon din Amma Bata fada Mata komaiba, Cutatarta akeda niyar Yi kome? Boye Mata zaayi kamar yanda suka boye Mata alaqarsu da zuwansu gidan IDON NERA tun farko? Hummmmm" ta sauke wani numfashi Mai nauyi da zafi.. Indai kuwa boye Mata akeda niyar Yi tabbas akwai wuta a qasa kwance Dan kuwa zataga yanda zaayi rayuwa a wannan zuriar da wannan auren da kowa yake maqiyin kowa. Tashi tayi a haukace zata nufi kofar fita wata zuciyar ta hanata Ta dawo qafafunta na wata irin rawa takai kanta dakinta tana Shiga ta rufe ta zube qasa tareda sake fasa kuka Mai qarfi tana dafe kirjinta dake tafarfasa. Dannar zuciyarta tayita yi tana kuka sbd tasamu bin komai ta fahimci abinda ake nufi da ita Dan tasan Idan tayi haukar Komai lalace Mata zaiyi batareda tasan Ina makamar zancen takeba. Wani zafi da radadin zuciya ta kwana dashi tana kuka, Yanda taga Rana Ido biyu Haka taga Daren Idon tsaye, Jin takeyi zuciyarta na tafasa da tsanar duk Wanda yake gidan na zuriar AQEEL da Idon Nera gabaki dayansu., Mufeeda ma Ido biyu taga safiya cikeda damuwa da kukan datasha qarshe ma da wani irin zazzabi ta tashi umminta Kuma da ciwon kai Mai tsananin gaske dayasa ko fitowa taqi yi,. Taga Kiran AQEEL ASAD a wayarta da safen Amma yaqi daukan wayar karshe kashe wayar tayi gabaki daya. Daga ita har mufeeda Babu Wanda ya fito yaje gaidasa kaman yanda suka saba suna sake kowace ta rufe dakinta Tama wi fitowa. Yasan abinda yake damunsu Dan Haka Bai takura neman nasu ba yabari su sauko tukuna. Baiyi breakfast ba qarfe goma yafito a shirye cikin milk luxury yadi Mai taushi. Kai tsaye sashen ummansa yaje yafara duba umman Cameroon wadda itama Sam taqi yarda tagansa taqi fitowa daga dakinta tace ace Masa yaje kawai batason ganinsa sai uwarsa tadawo zatayi lokacinsa. Yana fitowa malam Rabiu ya taso ya bude Masa mota ya shiga suka nufi gate securities na matsowa gurin motar suka Masa barka da fitowa cikin girmamawa. Suna fitowa daga gate din gidan malam Rabiu yahau titi Kai tsaye hanyar gidan IDON NERA ya nufa sbd yasaba zuwa yanzu kusan kullum saisun biya da safe kafin AQEEL din ya wuce office dinsa. Tun Basu qarasoba Securities suka hango lafiyayyar motarsa a tafe Dan Haka suka tashi sa sauri suka bude Masa gate suna Masa barka da zuwa cikin girmamawa. zaune suke a Palo suna Shirin yin breakfast daqyar siddi ta shawo kan Amal ta fito da ita yin breakfast din fuskarta babu walwala ko kadan saidai ta Dan sake daga kumburin kukan datayi jiyan sbd Bata sake wani kukanba tayiwa kanta alqawarin hakan. Kayan bacci ne fafare qal ajikinta Riga da wando gajeru masu tsantsi ba bra ajikinta hakama ko Babu komai akanta daga ita sai slippers farare masu laushi. Siddi ce a gaba sai ita a baya fuskarta takoma Yar Qarama sbd rashin isasehn bacci. Anty Fareedah ce da Haj Zainab a zaune suna jiran saukowarta uncle Lulu yayi tafiya yau din tunda safe sbd akwai da abinda zai kaisu kaduna Amma sbd halinda ake ciki Dole shi kadai sai salahudden yabi jirji ya wuce. Qamshinsa daya fara shiga hancin Haj Zainab Bayan Bilkisu ta bude Masa kofa yasata waiwayawa ta kalli kofar alokacin ya shigo take ya sauya musu iskar palon da kamshinsa Mai dadi. Anty Fareedah ma kallo daya tayi Masa ta miqe tsaye tana kasa sake kallonsa sbd cika idanun dayakewa mutane. A natse tana Dan sake fuska ta gaidasaa shima ya amsa batareda ya kalleta sosaiba. Maminsa ya qarasa gurinta itama ta miqe tsaye tana kallonsa kafin ta amsa nutsatsiyar gaisuwarsa tace, Muje breakfast kayi breakfast tukuna. Cikin yanayi na kulawa ya kalleta sbd ko a yanayin fushi yasan Mami Bata qin basa kulawa. Magana zaiyi su Amal da basu lura dashiba Saida ta iso tsakiyar palon taji qamshin data tabbatarda nasa ne ta kame fuskarta nauyin zuciyarta na neman dawowa. Siddi ce itama cikin sakin fuska da girmamawa tace Masa Good morning. Waiwayowa yayi ya amsa batareda itama ya kalleta sosai dinba.. Maida kallonsa yayi kan Amal ya zuba Mata fararen idanuwansa yayi mata kallon sakanni kafin ya dauke Kansa ya dawo da kallonsa kan Mami datake kallon Amal tana jiran taji ta gaidasa kosa a maqoshi ne. Ta gabansa tabi ta wucewarta Kai tsaye zuwa hanyar dining batareda ta damu da kallon da kowa yabita dashiba musamman Anty Fareedah dake kollon kayan jikinta da suka lafe ajikinta. ##MAMUH# #LOVE/HOTLOVE #AQEEL ASAD#AMAL SANDA *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 43 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 43 "Amal" Haj Zainab ta Kira sunanta alokacinda take gap da qarasa barin gurin. Dakatawa tayi batareda ta juyoba Saida Haj Zainab din tace, "Dawo Nan. Juyowa tayi ahankali ta dawo har lokacin Bata sake kallon inda yake shima tun kallon farkon da yai Mata Bai sake kallontaba saima time daya kalla daga Cartier watch dake daure a hannunsa. Siddi da Anty Fareedah wucewa sukai sukabar gurin sbd ganin yanda mommyn ta Dan kame fuska. Amal na zuwa Kai tsaye tace Mata, "Meye hakan? Kasa magana Amal tayi sai dagowa datayi ta kalli mommyn cikin Dan mamaki da muryarta Mara nauyi tace, "Me nayi mommy?? Maganarta yasashi sake Dan kallonta kafin ya maida kallonsa kan Maminsa sbd time dinsa na tafiya yanada abubuwan Yi ayau din. A natse Kai tsaye yace, Mami ba buqatan komai Karki damu tako Ina, Zanji da komai, Zan tafi inada baqi dasuke jirana yau. Juyawa yayi har zai wuce ya dakata tareda juyowa yakalli kayan jikinta dakyau kafin ya maida kallonsa kan Haj Zainab data rasa abin cewa Cikin nutsuwarsa da kamewa yace, "Mami next time kada takuma fitowa ahakan. Juyawa yayi ya wuce yabar Amal tana binsa da kallon mamaki da takaicin maganarsa. Harya fice Bata Dena bin hanyar dayabi dinba da kallo tana tausan juciyarta akan damar daya samu. Haj Zainab ma tashiga mamakin sbd qarfin ikonsa akan Abun dayakeda Isa dashi hardashi yake Bata tsoro da shakkar idan zai aminta yabar Amal din har zuwa gaba. Boye shakkarta tayi tareda kallon Amal data dawo da kallonta akanta itama idanuwanta na sauyawa. Gaba tayi tana cewa, "Kinji abinda ya fada ai nxt time din saiki hada harda gaisuwa sbd wannan haline Zaki nuna wainda yake nuni da irin tarbiyar da Kika samu, Bansan meyasa Zaki wahalarda kanki ki wahalar daniba akan maganar Nan, Nace Miki ki nutsu ki Cire komai a ranki Ina Nan zanji da komai Amma kin kasa tausan zuciyarki, Wannan zafin kan naki ba komai bane agaban nasa zafin kan, Idan kikai danyen Kai wahala Zaki fara Sha da wuri dan kuwa alokacin ne zakiga cikakken ikonsa akanki Dan koni bazan hanasaba tunda yariga yasha gabanmu. Dining ta nufa tabar Amal din a tsaye tana binta da kallo itama, Kasa qarasawa gurin cin abincin tayi sbd apatite data rasa take, Juyawa tayi ta koma dakinta tareda wucewa toilet Kai tsaye. Tubewa tayi tayo wanka ta fito ta zauna gaban mirror sai alokacin ta samu ta nutsu tadawo daidai ta fizge tunaninsa kwata kwata daga kanta. A natse tayi shirinta na makaranta Dan idan ba ficewa tayi daga gidanba bazata Dena Jin iskarta tadawo daidaiba sbd qamshinsa daya barmusu. Riga da skirt ta saka na embellished atmp coffee brown sai qaramin veil iya wuya Wanda take saka irinsu. Handbag da key din motarta kawai ta dauka ta sauko. Mommynsu ta fita itama tana saukowa ta fice. School ta Isa Kai tsaye sbd tanada lectures har biyu a ranar. Da farko Babu kusan kowa yayi mamakin zuwant da Kuma shigarta wadda tasaba normally sbd sun dauka tunda tana auren AQEEL ASAD shigarta zata sauya wasu harsuna matsuwa da ganinta Acikin su jallabiya masu rufe jiki sosai. Kaman yanda tasaba batada wasu friends na musamman saidai wainda take Dan gaisawa dasu Dan Haka Babu Wanda yaga Fuskar zuwa gurinta Dan samun qarin bayani akan aurenta Haka suka wuni suka Gama ta juyo a matuqar gajiye ta nufo hanyar gida, Sai data biya makarantar Fahat ta daukesa sbd 6 ta wuce Daman 6 din suke tashi. Koda suka iso gida angama sallar magrib Dan Haka tana parking Fahat bangaren su mum dinsa ya wuce ita Kuma tana kokarin rufe motar Aka bude gate motar AQEEL ASAD ta shigo harabar gidan. Shine ya tuqo motar da Kansa bama wadda ya Saba zuwa da ita bace watace daban. Saiti da tata motar yayi parkin Bude motar yayi yafito sanyeda black jallabiya Mai tsadar gaske daya kwanta matuqa sai kyalli takeyi ajikinsa gashi kalar ta fidda hasken fatarsa sosai. Juyawa tayi batareda takuma kallon inda yakeba bare ta nuna tagansa zata wuce abinda duk duniyarta Bata taba tunaniba shine Jin hannunta daya riqo cikin tattausan tafin hannunsa. Tsayawa tayi cak ba tareda ta juyoba ta fizge hannunta zata wuce ya riqo qugunta gabaki daya ya dawo da ita bayanta na gap da haduwa da kirjinsa saidai ya Hana hakan faruwa sbd bazaizo jikinsu ya Hadu dinba. Zafi zuciyarta keyi tana Mata tafarfasa tareda faduwar gaba sbd wani namiji kaf rayuwarta Bai ta'ba taba jikintaba irin hakan, Hannuwansa dasuka riqo qugunta takeson Kai hannunta ta cire Amma bata son hannuwanta su taba nasan Dan Haka ta sake qwacewa da qarfi saidai kaman tasake tura kantane ta hade bayanta da kirjinsa abinda baisoba ko kadan Dan Haka yayi saurin sakinta tareda dauke kallonsa akanta gabaki daya yaja baya kadan kafin ya dago ya sake kallonta da Idanuwansa datakejinsu ajikin ahankali cikin nutsuwa yakai bakinsa saitin kunnenta daga bayanta qasan makoshinsa ya janyo muryarsa ahankali yace, "Next time kada ki Kuma fita koina batareda saninaba, Kayan jikinta yakalla tareda sake janyo muryarsa zaiyi magana sai kawai ya fasa ya miqe tsaye tareda rabata ya wucewarsa gaba batareda ya waiwayo ba kaman bashine yayi maganaba. Kasa motsawa tayi daga inda take tsaye sbd nauyi da zafin da zuciyarta keyi, Qamshinsa daya bar Mata agurin yasa ta tabbatarda shi dinne dai da gaske ba iskaba, Meye hakan dayayi yake nufi? Yasan meyayi? Yasan meyake fada? Yasan da waye yake magana?? Wani abune ya tokare maqoshinta na baqin ciki da takaici. Cikin zafi ta daga qafafunta ta nufi ciki tana zare qaramin gyalenta dayake Kama da Babu Wanda ya dauki qamshinsa take.. Tana Shiga Palo tayi wurgi dashi tana cewa, Bilkisu ki dauki wannan bana buqatansa Kuma. Sama ta haye tana shiga palon da idonsa tafara cin karo Yana zaune tareda mommy fararen idanuwansa kallo daya sukai ya dauke Ido batareda ya sake kallontaba. Ganin mommyn dake zaune yasata miqa musu gaisuwar jam'i ta wuce hanyar bedroom dinta ta shige tareda bugo kofar. Satan kallonsa Haj Zainab tayi Dan ganin yanayin yanda zai kalli lamarin Dama Wanda zata fada Masa a yanzu din. Fuskarsa Babu Wani abinda tagane a a yanayinsa Dan Haka ta Dan sauke boyayyan numfashi tareda sake kallonsa tana hada kalaman da zata fada Masa din. Ganin yanda taketa neman hada maganar dazata fada yasashi kallonta a natse kaman Wanda yake karanto abinda yake ranta, "Akwai wani abun ne?? Numfashi ta sauke a fili kafin ta daure Kai tsaye ta bayyanar Masa da abinda take buqata daga garesa na barin Amal din gida kafin komai ya Dan daidaita. Zubawa Mamin Idanuwansa yayi bayan yagama Jin abinda ta fada, Mintina yayi Yana kallonta batareda yace komaiba kafin Kai tsaye hankali kwance yace, "Zaki iya Mami?? Zaki iya riqeta hannunki ayanzu datake matsayin matata?? Shiru Haj Zainab tayi tana qin kallonsa sbd batasan me zatace ba amma dai koma meyene tana son abar Mata Amal din kafin ayi wata maganar a gaba. Batayi zato ba taji muryarsa yace, "Ok,ba damuwa, Ta zauna din har lokacinda kike buqatan. Da sauri ta dago takallesa sbd batayi tunanin amincewar tasa cikin saukiba sbd sanin halayyarsa. Wata ajiyar zuciya ta sauke tana da sake murmushin da batasan lokacinda yake saukowa fuskartaba. Kallonta yakeyi har lokacin ganin yanda amincewar tasa tayi Mata Dadi. Dauke idonsa yayi akanta ya maida kan hanyar dakin Amal yace, "Bazata sake fitaba batareda saniba Idan ta taka wannan dokar zata koma can gidan a ranar Mami. Ajiyar zuciya Haj Zainab din ta sauke tareda kallonsa tace, "Karatun nata fa? Zanyi maganarsa daga baya yafada Yana kallon agogon hannunsa zaiyi magana Amal ta fito daga dakinta sanyeda doguwar Riga Mara hannu tana kawowa tsakiyar palon ta dauke Kai ta sauka qasa Kai tsaye ta nufi dining. Bilkisu ce takawo abincin da mommyn tace ta hado takawo sama anan AQEEL zaiyi dinner tareda ita. Siddi da Amal ne kawai sukaci abinci a dining suna gamawa suka koma sama suka shige dakin Amal din dan anan siddi zatayi fira tunda Mommy na tareda AQEEL ASAD a palon. Tunda Amal ta shige bata Kuma fitowaba har yabar gidan Bata fitoba Tayi kwanciyar ta adaki har Siddi tagama surutunta akan AQEEL ASAD din da charisma dinsa tabar dakin Bata kulata sbd ciwon kaima surutun ya sakar Mata. *****Daga gidan asibiti yasake komawa sbd duba ummansa da kusan so uku kenan Yana komawa asibitin a ranar. Zaune ya taddata Jamila Mai aikinta ta shekaru tana harhada sauran Yan kayansu an sallameta zasu wuce gida da ita. Yasan da sallamar shiyasa yazo daukan nata da Kansa. Ko kallonsa batayiba ya Kamata ta dakatar dashi Akan zata iya da kanta. Tashi tayi ahankali ta nufi kofa duk suka biyo bayanta zuwa mota. Saida tashiga motarsa ya rufe Mata ya zagaya ya Shiga yaja suka bar asibitin, Jamila kuwa saidai tabi driver da dayar motar. Har suka Isa Babu Wanda yayi magana acikinsu sbd ya lurada ko fuskarsa taqi kalla da alama Bata son ganinsa saita sauko shiyasa bazai iya takurata ba. Suna Isa gida har palonta ya rakata Tana shiga ta wuce dakinta Kai tsaye tabarsa tsaye. Bai damuba ya juya a natse yabar sashen tareda nufar part dinsa Kai tsaye, Nanma tunda Bilkees da mufeeda sukaji dawowarsa suka shige suka qi fitowa sbd son su daga Masa hankali yarasa gane komai har sai ummansa tadawo daga asibiti tukuna zata tada zancen a gaya Mata cikakkiyar gaskiyar abinda yake faruwa. Babu Wanda yanema acikinsu sbd yasan kome sukeyi suna sane Dan Haka Kai tsaye ya wuce bedroom dinsa yayi Shirin baccinsa ya kwanta batareda damuwan kowaba a ransa sbd kowaccensu shine yakeda iko da ita hakama Babu wadda fushinta zai Jima yasani zasu nemesa ne da kansu daga umman harsu Bilkees da mufeeda...harma da ita Amal din. Washe gari Kai tsaye Bai tsaya batawa Kansa time ba ya shirya cikin ash Armani's ya fito cikeda kwarjini da kyansa Mai sanyi da nutsuwa. Mufeeda yafara gani a Palo tana jiran fitowarsa itama school zata takeson ya ajiyeta sbd Bata fara driving ba da kanta. Gaidasa tayi batareda ta kallesa ba. Shima Bai kalletaba ya amsa Kai tsaye yayi gaba ta bisa tana kallon hanyar kofar dakin umminta tana sake Jin tsanar Amal Idon Nera sbd akanta ne gashinan iyayenta sun samu matsalar da Basu taba samuba tun aurensu. Gurinsu ummansa ya shiga Amma Babu wadda ta fito acikinsu dan Haka ya fito ya nufi motar dazasu fita da ita Kai tsaye. Malam Rabiu ne yayi Masa barka da fitowa kafin suka fito. A makaranta suka ajiye mufeeda kafin ya suka wuce gidan Maminsa Kai tsaye. A harabar gidan suna shigowa suka tadda Haj Zainab zata fita itama tareda Siddi harma da Amal dake tsaye cikin kayan bacci yauma Riga da wando masu santsi ash. Kallon mamin takeyi datace Mata kada ta fita koina umarnin Mijinta ne. Mamaki da bacin Rai ne Mai tsanani a kan fuskarta musamman da mommyn ta nuna aminta da hakan.. Magana zatai motar AQEEL din tashigo harabar gidan. Daga nesa yacewa malam Rabiu yayi parking ya fita yakoma waje gurin securities. Fuskarsa a kame ya fito motar gabaki daya kwarjininsa da kame fuskar tasa yasa dukkaninsu yin shiru Banda Amal datake Jin kamar zata fasa kuka ta juya zuciyarta na ciwo tabar gurin kafin ya qaraso. ##MAMUH# #HOTLOVE#AQEEL ASAD#AMAL IDON NERA. *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 44 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 44 Yana qasarawo Siddi ce tafara gaidasa cikin kulawa kafin shikuma ya gaida Maminsa Yana dauke kallonsa daga hanyar da Amal tabi. Yanayinsa yasa Haj Zainab Dan fara bayanin Fitowar Amal din akan tanason binsu ne wani Dan gurin dazasu tafi Mai mahummanci. Dan shiru yayi Yana sauraronta kafin ya Mata kallon nutsuwa yana karanto kauna da sobon datayi na kasa takurawa 'yayanta. Rufe Ido yayi ya bude sbd shikuma bayajin zaa samu yanda akeso din daga garesa ta wannan bangaren. Wucewa sukai shikuma ya qarasa ciki sbd kamar Amal din Bata fahimci abinda ya fada Mata ba daga ita har Mamin. Yana shigowa Palo su Bilkisu suka gaidasa cikin girmamawa kansu aqasa. Amsawa yayi Kai tsaye tareda wucewa palon Mami baya yacewa Bilkisu ta Kira Masa Amal. Da sauri Bilkisun ta nufi kofar dakin Amal tai knocking ahankali tareda bude kofar ta tura ahankali. Amal dake tsaye tana amsa waya ranta a bace duk sbd zuwansa da maganar rashin fitarta datake ji bakin umman da safen. Meyake nufi da nuna wannan ikon nasa akanta?, Yaje can ya nuna akan mahaukaciyar matarsa data Gama mutuwa a sonsa Kamar yanda Siddi datakeda lokacin iya sanin labarinsa tafada. Jefarda wayarta tayi kan gafo tana juyowa ta kalli Bilkisu kyakkwar fuskarta a hade ta zuba Mata ido tana jiran Jin abinda ya kawota. Bata qarasa shogowa gabaki dayaba dakin ta Dan sassauta muryar sbd Yana palon Na sama zai iya jiyosu tace, "Auntie Amal Maigidan ne yake kiranki.... Wani kallo ta jehowa Bilkisu tana kokarin danne fushinta sbd kada ta sauke akanta tunda batada laifi Amma Kuma maganarta tayi mugun tinzirata da mamaki tace, "Waye maigidan? Kuma na wane gidan? "Maigidanki Auntie. Rasa abin fadawa Bilkisun tayi sai kawai ta nuna Mata Kofa da idanuwanta dasuka Dan fara sauyawa tai Mata alamar ta fice daga dakin. Juyawa Bilkisu tayi tana sake kallon Amal sbd Koda take Yar aiki me Kai sako bazata taba iya zuwa gabansaba tace Masa Amal din ta korota da sakon. Tsayawa tasake bayan takai kofa ta waiwayo tana rasa abin fada ko yi da idan ta dawo Masa da rashin amsa ko bada tabbacin Amal din na zuwa, "Idan naje me zance Auntie?? Rufe fararen idanuwanta tayi tana sakin qaramin numfashi Mai zafi sbd ciwon kai Bilkisun zata saka Mata da bacin ran zancenta akan Wanda yake cinta, Toilet ta juya kawai ta wuce tana danne zuciyarta daga bugawa akan rashin hanata fita fa ake magana,. Mommy datake cewa saiya bada izinin komai nata yanzu idan ta tambaya, Ta hakura da duk abinda zaace saita tambayesa Dan Babu ranarda takejin zata iya zubar Masa da kanta tayi Masa hakan. Bata bawa Bilkisu amasaba ta shige toilet tareda bugo kofar, Bilkisu na ganin hakan jikinta yayi sanyi ta juyo tana Dan hada abinda zata fada akan sakon. A natse cikin girmamawa ta Dan tsaya nesa dashi kadan zatai magana ya katseta da tausasshiyar muryarsa Mai nutsuwa da kamewa yace, Kije kawai. Juyawa tayi tabar gurin Babu Bata lokaci ta sauko kasa Takoma kitchen gurin aikinta. Wayarsa da ake Kira yakalla yaga sunan Al-Amin Kai tsaye ya dauka a natse cikin rashin Jan zancen yace, "Bazan shigo office da wuri ba akwai abinda zanyi ka rage schedules dina na yau. Kashe wayar yayi tareda ajiyewa gefensa ya Dan rintse idanuwansa ya bude batareda ya waiwaya ko kadanba ya kalli hanyar dakin nata. Wanka tayo tafito daureda towel blue tana kokarin zaunawa gaban madubi wayarta tayi ringing. Kamar bazata dubaba sai Kuma ta juya ta dauko wayar a kan gadon Sunan mommynta ne Dan Haka ta dauka Mai tsaye ahankali tana cewa, "Naam mommy. "Amal akwai takardunku da muka manta na process din ganin likitanku da zaayi, Kiduba suna kan gaban mirror ki bawa Bilkisu takaiwa Taju yakawon yanzu Ina jiransa a office zaa karba. "Ok mommy" tace ahankali tana nufar kofar dakinta da wayar ahannunta ta nufi bedroom din Mommyn dake kusa da nata. Gabaki daya ta manta dashi takuma San Babu kowa agidan Ko akwai Daman iya sune suke hawawo sama. Dakin ta shiga tadauko takardun ta nufi stairs zata qwala Kiran Bilkisu hancinta ya shaqo qamshinta a bayansa da sauri tayi saurin juyowa sbd firgitar datayi Kuma Bata lura da mutum a palon ba data fito. Saurin ja da baya tayi tana Masa wani irin kallon mamaki da bacin ran ganinsa gabanta a yanayin datake ciki. Shi kansa baiyi marmarin sake yimata kallo na biyu ba bayan na farkon da yayi., Baya tasake ja tana kokarin kaucewa ta wucesa komawa bedroom dinta fuskarta a daure, Dawo da ita yayi gabansa ya tsayar ya kalli fuskarta shima tasa Fuskar a matukar kame Wanda yasata Dan sake kokarin ja da baya Amma wani kallon daya jefata dashi yasata kasa daga qafafun nata tana sake daure fuska gashi ya tsaya gabanta ta yanda bazata iya wucewaba sai jikinsu ya Hadu kokuma idan ba turesa zatayi ba Cikin biyun bazata kaunaci ko dayaba sbd data iya Kai hannu jikinsa harma ta turesa tafisan tayita tsayuwa a gurin idan ya gaji ya janye ta wuce. Son yimata kallon tsaf yakeyi Amma bayason hakan sbd tabbatarda maganarsa akan tsayuwa idan yayi. Muryarsa Mai tattareda nutsuwa da bayyanarda tsayuwa da rashin son mamaita magana yace, Bana maimaita zance wa iyalina, The 3rd time da Zaki Kuma fitowa daga dakinki da sleeping dress ko makamancinsu shine last time da Zaki kwana a gidan Nan.... Jikinta ya jefawa wani kallon takaici tareda dauke Kai zaiyi magana ma saiya fasa kawai ya juya yawuce fuskarsa a daure. Direct sauka yayi ya fice daga gidan gabaki daya. Kasa magana ma tayai bare motsawa daga inda take tsaye tsabar takaici da baqin cikin yandama ya ganta ahakan Amma yake Mata kallon wulaqanci da wannan maganar. Wani numfashin baqin ciki ta sauke ta juya a zuciye ta sake qwala Kiran Bilkisu wadda taji na farkon Amma takasa hawowa sbd Yana Nan din. Da sauri ta hawo ko magana bataiba Amal din ta miqa Mata takardun ta juya ta nufi dakinta tana cewa, "Ki kaiwa Taju yakaiwa mommy office yanzu. Dakinta ta qarasa shigewa tareda rufo kofar da qarfi tana Jin zuciyarta na daukan zafi. Shiryawa tai cikin Riga da skirt na atampa ta daga wayarta takira Mommy akan zata tafi makaranta da sauri Haj Zainab ta katseta da cewa, "Karki fita Amal ko gate karki tafi bare fita idan har kinason a samu a lallabasa ayi tafiyar Nan dake tunda dake aka tsarata, Ciwon maran Nan naki da rashin haihuwar siddin Nan Ni kadai nasan yanda nayi aka samu zamuga wannan likitan bayan kina gani daqyar muka samu appointment din nasa, Yanzu duk Bayan nagama wahalar Nan ga aure yazo ya hau kanki da mijinda babu Fuskar muyi yanda Siddi keyi, Tunda ya Hana fitarnan ki nutsu wlh musamu ya yardar Mana tafiyar Nan idan lokaci yayi sbd kema kisamu saukin wannan ciwon naki na Mara Idan Kuma kikai zafin Kai wlh kece Zaki wahala AQEEL ASAD bazai bar tafiyar nan dakeba Kuma Dole mu tafi Babu abinda Zan iya Miki... Dan Haka ki nutsu. Kashe wayarta tayi bayan tagama fadan hakan tabar Amal din da waya a hannu cikin yanayi na damuwar data fara Bata mamaki, Meyasa mommy ta dauki lamarin nan da zafi ne? Shakkarsa takeyi kome? Tayaya tana matsayin Maminsa kaman yanda yake fada Amma Kuma taji shakka ko tsoroma zata ce. Jefarda wayarta takuma yi Akan katon gadonta tana zaunawa kan kujera zuciyarta na zafi da bacin Rai. Ita gabaki daya ma rayuwarta neman takeyi ta sauya Mata, Tana rayuwarta cikin kwanciyar hankali yanda takeso Babu damuwa bare takura Amma zuwansa rayuwarsu komai ya lalace musamman ita da aka tsayarwa rayuwa ta hanyar Dora Mata wannan nauyin da rayuwar auren da kwata kwata Bata shiryaba bare da Wanda bataso. Haka ta zauna shiru a daki wuni daya ita kadai ranta sai sake daci da ciwo yakeyi. Sai yamma su mommy suka dawo suna isowa gate cikin mamaki suke kallon sabbin securities da aka sauyawa gidan gabaki dayansu su biyun masu canja shift. Securities biyu aka Kuma kawowa marasa sauki ko kadan Gasu musulmai Amma ko kalma daya ta hausa basaji. Wasu irin sabbin dokoki masu qarfin gaske suka taho dasu daga maigidansu dayasa aka kawosu Nan din, Barka da zuwa sukaiwa haj Zainab din da siddi wadda ke Mamakin rashin daukan Renin AQEEL ASAD gameda iyalinsa. Haj Zainab din dataji AQEEL ASAD ne yasa aka kawo sabbin securities shiru tayi kawai batareda tace komaiba Itama daga yanzu tsayawa zatayi ta ringa kallon ikon Allah. Zaune Amal take a palon qasa tana Dan chats da wayarta suka dawo din Sannu da zuwa tayi musu kafin suka hau sama gabaki dayansu Siddi na Mata bayanin tafiyar zuwa qarshen watane zasuyi ta. Gyadawa siddin Kai Kawai tayi tana cewa, "Ok. Amma a ranta batajin zata iya tambaya ko neman izinin AQEEL ASAD din Akan tafiyar saidai ta hakura da zuwa ganin likitan gabaki daya. Su mommy sallah sukai Bayan sunyi wanka kafin suka fito cin abinci lokacin itama Anty Fareedah ta shigo tareda Fahat Wanda yayi gurin Amal da gudu Ya rungumeta Yana cewa yayi missing dinta yau ba itace ta daukosa makaranta ba. Wani kyakkyawan murmushi Tai Masa wanda ta Jima batayiba a kwanakin Ta ja hannunsa suka nufi dining tana cewa itama tayi kewarsa. Abinci sukaci suna Gama suka kwasa suka koma sama bakuma lallai wani daga cikinsu Yakuma saukowaba sai safe. Anty Fareedah ma tanada aiki Dan Haka Bata wani tsaya firaba Takoma bangarensu tabarwa Amal Fahat dayace gurinta zai kwana sbd kaf ahalin nasu itace sukafi shaquwa da juna sosai sbd tanada son yara qanana sosai shiyasa duk suka qagara Siddi ta samu ciki ta haihu. Washe gari da safe batayi wahalar tashi da wuri ba sbd sanin sabuwar dokar mommy Dan bazatace ta AQEEL ASAD dinba Dan mommynta tafada ne kawai ta dakata da zuwan makaranta. Cikin bacci siddi tashigo bedroom dinta sanyeda doguwar Rigar bacci ta tadata tace mommy tace ta shirya zatace makaranta. Batai wani murna ba sbd indai wannan ne duk zaa gaji da Mata Wasa da hankali a Dena. Baa lokacin ta tashiba saida tagama juye juyenta kafin ta sauko gadonta ta nufi toilet tayi brush da wanka ta fito a natse ta shirya cikin Riga da skirt na atampa da qaramin gyale sai handbag da key din motarta. Dakin mommy tafara zuwa saidai Bata ciki tana qasa sai kawai ta sauko. Dukkaninsu suna Palo harda Anty Fareedah da siddi Mommyn ta gaida tawuce dining sama sama ta Danci chips da doyar da aka soya tadawo gurinsu tana cewa zata wuce. Kallon key din dayake hannunta mommy tayi tace, "Bada motarki zakiba Akwai mota a waje da AQEEL ya Aiko akaiki din. Dakatawa tayi tareda juyowa ta kalli mommyn zatayi magana Haj Zainab din ta rigata da cewa, "Idan bazaki ba dawo ki zauna bazan iyaba Wlh Kuna neman juyar min da Kai tsakanin ke da AQEEL din. Kai tsaye kuwa ta juyo ta dawo din da bazata tafinba ta fasa ta hakura indai shine zaisa aringa kaita din Ana daukota... Siddi da Anty Fareedah ne sukai saurin tareda Siddi na cewa, "Yi hakuri ki tafi Kada kice kin fasa ko hakura da karatun, Idanma fa kika fasa ko hakura shi baida damuwa baida haushi.. Please Amal kiyi hakuri kije tunda bama shine zai kaiki dinba driver ne aka Aiko. ##MAMUH# #LOVE#MARRIAGE#ROMANCE #AQEEL ASAD *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 45 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 45 Dakinta takoma tareda wurgi da komai dake hannunta ta nema guri ta zauna idanuwanta na cikowa da hawaye. Kokarin hadiyesu tayi tana hanasu saukowa sbd alqawarin datayiwa kanta na qin sake yiwa duk abinda ya shafesa kuka. Danne fushinta da zuciyarta tayi tareda tubewa ta saka Kaya marasa nauyi tayi kwanciyarta. Suma can su mommyn Babu Wanda ya biyota tunda sun San ba zuwan zatayiba Dan Haka aka kyaleta din. Driver Kuma dayake sbd ita din kawai aka aikosa sai yaci gaba da zaman jira batareda kosawa ko damuwa ba tunda aikinsa ne. Bata fito ba Saida takuma bacci har Rana kafin ta sake wanka ta fito fuskarta ba yabo ba fallasa. Abinci taci tadawo gurinda suke suna sake tattauna maganar tafiyar tasu. Kallonta Haj Zainab tayi cikin kulawa da Dan rarrashi tace, "Amal ki sauko daga fushin Nan Haka Mana, Yanzu gashi maganar tafiyar Nan Ni kaina na rasa ta yanda zanfara Masa bayanin dake zaayita sbd kiga likitan kema, Idan ma nayi Masa Dole kina buqatan kema ki nutsu ki sake fada Masa sbd tafiyar barin qasa ce, Dan Allah kada ki bani ciwon kai akan hakan maganar nan musamu mutafi batareda bacin Rai ba. Kallon Mommyn tayi tana ajiye wayarta data Gama duba sako tace, Mommy idan kin fada Masa yabari din shikenan ai. Murmushi siddi tayi tana kallonta tace, "Mommy kinsan fa Amal dinmu zinariya ce sai mun jawa 'danki ajinmu sbd bazai yiyu yasamemu a saukiba bayan tarin masu nemanta sannan kawai yazo Yana Mana iko sbd kawai yaga shi din Mai kyau da aji ne, Mommy Kamata yayi aringa lallabata Ita fa akaiwa lefi.. Murmushi Haj Zainab tayi tana kallon Amal data qi cewa komai sai wani kallon haushi data jefa Siddi dashi. Dole siddi da mommyn suka sakata Dan sakewa ta biye musu suna fira Amma maganar tafiyar na ranta sbd bazata iya Masa maganar wani rokonsaba tafison ta hakura da tafiyar duk tsananin kaunar kuwa datakewa zuwa ganin likitan sbd ciwon marar nata ita kadai tasan azaba mai tsananin datake ji, Har tsoro da fargaba takeyi duk wata yakusa qarewa tuno azabar kawai damuwa yake sata Mai tsanani gashi ta saka hope akan wannan tafiyar. Harsu Gama fira kowa yashige ya kwanta baizoba Kamar yanda ya Saba Haj Zainab ce kawai ta Dan shiga tunanin rashin zuwan nasa tunda ya Saba din tunda yadawo rayuwarsu kullum sai yazo ya gaidata safe da dare, Wayarsa ta Kira duk da dare yayi lokacin Amma sbd tunanin lafiyarsa yasata Kiran. Daidai lokacin Yana tareda Al-Amin Akan tafiyar da zaiyi washe garin ranar. A natse ya dauki wayar ganin sunan Maminsa da muryarsa Mai sanyi nutsuwa ya gaidata Yana Bata hakurin rashin zuwan nasa. Itama jinsa lafiya yasata sallama dashi tareda Masa fatan sauka lafiya akan tafiyar da zaiyi din. Bai gamaba ya wuce gida sai guraren 10:30 Dan Haka Yana Isa Kai tsaye ya shige sbd yasan su ummansa sun kwanta Suma. Wanka yayi yayi Shirin kwanciya sbd yayi dinner tareda Al-Amin baya buqatan komai tunda duka familyn nasa boyon kansu sukeyi Wanda gabaki dayansu yabarsu su huta din. Washe gari qarfe goma zai wuce da Haka 9 yafito a shirye yafara Kiran wayar Bilkees wadda tana gani taji sonsa da kishinsa na sake tafarfasa zuciyarta akan duk abinda yake faruwa duk da mufeeda jiya data dawo school tafada Mata Kamar fa Babu Wani abin arziki a maganar auren tunda gashinan komai shiru Babu maganar kawo Matar kokuma maganar tarewarsa wani gurin da ita. Hakan ya Dan sanyaya zuciyarta tun jiyan Amma Dama tayi jiran ne ya nemeta da kansa Dan Haka ta daga wayar muryarta a narke Kamar wadda ke ciwo. Ajiyar zuciya ya sauke ahankali Jin yanayin nata Dan Haka ya katse wayar kawai tareda nufar bedroom dinta abinda bayayi sbd itace Mai zuwa can sama gurinsa. Kai tsaye bude dakin yashigo Yana kallonta tana zaune tana cin lafiyayyan breakfast da aka kawo Mata aka jera Mata Akan center table... Bai kalli abincin ba ita yafara kalla kafin ya kalli abincin ya fahimci lafiyarta kalau kenan, Juyawa yayi kawai ya wucewarsa sbd bazai iya Bata lokacinsaba gurin tambayarta lafiyar tata tunda alamun sun nuna Kawai raayintane da ganin damarta na rashin zuwa garesa sbd kishinta. Bangarensu umma ya nufa acan dinma Babu wata Fuskar ko kadan sbd gabaki daya sun dauke Masa wuta musamman ummansa dako ganinsa batason Yi. Cikin nutsuwa ya sanar da ita tafiyar da zaiyi batareda ta kallesaba tace Allah ya tsare ta miqe tabar Masa palon. Umman Cameroon ce ta kallesa bayan barin Haj Maryamah palon itama Bayan ta danne zuciyarta ne ta iya cewa, "AQEEL matuqar kana kaunar mahaifiyarka da farin cikinta tareda son gamawa lafiya da ita to dolenka wlh ka yanke aurenka da 'yar Zainab Dan Nima har abada bazan karbi wannan auren naka ba bare mahaifiyarka da kayiwa wannan cin mutuncin da tozarcinda har abada bazata Dena kukansa ba matuqar ba yanke alaqar ka dasu Zainab zakayi ba, Meya baka shaawa a auren wainda Basu dauki auren a bakin komaiba? Meye abin albarka atattare dasu? Me zaka samu agurinsu Banda barnar suna da 'bacin suna Mara amfani kanada mutumcinka..... Ahankali ya furta, "Nagode umma Zan wuce time din tafiyana yakusa. Miqewa yayi yanufi kofar palon ya fice yabarta da sauran maganganu a bakinta suna qona Ransa da cin Ranta Kamar zata bi hanya tana ihun Kiran Zainab da tsinewa zuriarta. Haj Maryamah datake jinsu Yana ficewa taji zafi da ciwon zuciyarta na qaruwa sbd hakan na nufin baida niyar sakin auren kenan? Wane babban balai Zainab ta aikata akan AQEEL dinne da duk duniya idan ba itaba bayaji baya ganin kowa?? To kodai shayar Mata da 'da tayi a wancan lokacin batareda sun saniba Dan kuwa wannan balain daga gani yasha Nononta ne. Fitowa tayi gabanta na harbawa da karfi da tashin hankali da sabon radadi a ranta tace, "Umma Zainab ta shayar mun da 'da Nononta...... Wani shock ne ya Shiga umma datake neman zamewa daga zaune ta fito da idanuwanta cikin mafi tsananin tashin hankali tace, "Ta basa Nononta kikace? Tabbas Nima wlh na yarda da hakan yanzu sbd nono ne kawai yakeda wannan qarfin daya kasa ganin kowa sai ita... Innalillahi wainna ilayhi rajiun Mun shiga uku da wannan sabon tashin hankalin,. Zainab ta cucemu taci amanarmu taci Amanar Alh Asad daya yarda da ita tun wancan lokacin, Me nakeji¿ Zainab nono Kika bawa AQEEL? Wannan masifar wace irice¿ Rayuwar AQEEL ta lalace tun Yana qaraminsa sbd Zainab, Ta shayar da Isa nonon karuwanci, Ta Bata tsakaninsa da mahaifiyarsa, Ta rabasa da mutuncinsa a Idon jamaa ta hanyar aura Masa karuwar 'yarta, Yanzu me duniya zataji idan akaji nonon Idon Nera AQEEL ASAD yasha?? Uwa uba nono daya yasha da wadda aka yaudaresa aka daura masa. Neman zarewa umma da Haj Maryamah din sukai da wannan mummunan tashin hankalin dasuka sakowa kansu, Bilkees data shigo Bayan wucewar AQEEL ta taddasu Acikin wannan taradda din Jin tayi wani masifaffen Dadi Mai tsananin gaske ya rufeta musamman dataga suna shakka sai kawai ta daka tsalle ta tabbatar musu da ya taba fadar Kamar hakan Amma sirrinsa ne da Haj Zainab din. Jinin umma Hawa yake kokarin Yi cikin tashin hankali saidai Bilkees din ta Kamata tana tausarta sbd ganin tasamu gabar datafi komai a cikin sauki. Umma kuwa kuka tafara Yi tana sake debewa zuriar uwar Zainab dinma albarka da suka barta da ita bayan mutuwar malam da Basu zo sun dauketa sun rabata da rayuwarsu ba gashi duka ta zama jarabawansu itada 'yarta Haj Maryamah da jikanta AQEEL. Haj Maryamah kasa danne zuciyarta tayi tacewa umma wlh tana buqatan sake ganin Zainab Dole saita fada Mata yanda tayi ta shayar Mata da danta, Me Tasha tasamu nonon data basa¿ Me takeso a rayuwarta Ko duka abinda ta mallaka zata Bata ta fita daga rayuwarsu itada yarta subar qasar su koma inda bazai sake ganinsu tunda su kudine burinsu da kwadayinsu. Ita kanta umma tana son fuskantar Zainab din tabbas sbd wannan gabar komai ya wuce tinaninsu Basu dauka balain nata yakai can ba. Umman Cameroon kallon Bilkees tayi duk da tana cikin tashin hankali da damuwa Cikin baqin cikin ganinta itama tace, "Wallahi tallahi naji zancen Nan ya fita a bakin Aurenki Dan kingama auren jikana kenan sbd kema kin nuna ba 'yar arzikin bace, Albarkacin mufeeda kikace da tun wancan lokacin Zaki koma inda Kika fito Dan hada zuriar dake kema baida amfani tunda bakisan rufa asirin iyayen Mijinki ba. Shiru Bilkees tayi tanajin umman Amma zuciyarta batajin komai sbd bullowar wannan maganar yasata Jin kamar an yaye Mata duk nauyin dake kan zuciyarta, Qarshe dai ansamu abinda zai raba AQEEL ASAD dinta da Amal Idon Nera wadda takejin ma yanzu ko lokacin damun kanta akan auren batada tunda gashi kwadayinsu yasa anyi auren Amma AQEEL din ya barta Dan baya buqatarta. Abu daya ya rage Mata shine yanda labarin zai fita batareda ansan itace ta fiddasaba sbd Dole sai zancen na ya fita duniya tasani a sheda aurensa da Amal Idon Nera ya haramta shikenan ta fita wannan masifar mai suna IDON NERA a rayuwarta. *****AQEEL ASAD kuwa Kai tsaye airport aka wuce dashi baisamu ya biya gidan Mamin ba sbd yayi latti saidai sukai magana a waya, Yauma driver yazo kaita school Amma taqi tafiya, Washe gari ma haka driver Yakuma zuwa taqi, Haka driver ya ringa yawo da zaman jira wuni a banza Amma taqi ma sake bi takansu, Dawowar uncle Lulu ne daga tafiya ya tadda abinda yake faruwa ya Kira AQEEL ASAD din da Kansa ya rokesa akan ko shine yabari zai ringa kaita tunda batason driver din. Kai tsaye ya sanarwa uncle Lulun Idan bazata bi drivern ba ta zauna Babu Wanda zai ringa kaita. ganin tanason zuwa school din dakuma wasu guraren shiyasa uncle Lulu dasu mommyn suka rarrasheta daqyar ta yarda tafara bin driver din Wanda sai ranar yafara ganinta. Daga ranar kullum tunda safe yake zuwa ya zauna jiranta har lokacinda zata fito yakaita makaranta yakuma jira ko yaushe zata kai tagama ya dawo da ita gida. Sauran gurarenma datakeson zuwa duk shine yake kaita daga school batareda tadawoba sbd idan tadawo mommy Bata barinta fita sbd iya school ake nufin yabarta aringa kaita. Su umma kuwa yau suka nufo gidan Haj Zainab badan sunsoba Saida sukai kwanaki suna tausar zuciyarsu akan zuwan sbd Dole suzo su funkaceta akan maganar idan ta shayar dashi ta fada musu kokuma su makata kotu su nuna Mata iyakarta. #MAMUH# #LOVE/ROMANCE *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 46 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 46 Yau sai kusan yamma ta Gama abinda takeyi a cikin makaranta Dan Haka tana fitowa daga lectures Kai tsaye mota ta nufa a Dan gajiye. Doguwar A shape ce ajikinta na atampa navy blue wadda tayi Mata kyau sosai sai qaramin Chantilly veil da bvlgari handbag, Fuskarta ba kwalliyar komai akai Ta nufo motar tana kalla batareda tayi mamakin sauya motar da Ahmed yayi ba numbern motocin gidansa yasa take ganewa duk lokacinda Ahmed ya sauyo motar daukarta. Kai tsaye ta qaraso motar Ahmed ya fito da sauri ya bude Mata kamar yanda ya Saba A natse ta shiga ba zato tagansa a Bayan zaune cikin milk Yadi Mai taushi da tsadan gaske, Gabaki daya sanyayyan qamshinsa ya Gama rikita motar Ba zato ta kallesa da idanuwanta dasuka Dan matse Bai juyo ya kalleta ba waya yake amsawa ahankali cikin nutsuwa. Jan motar Ahmed yayi suka bar cikin makarantar dauke idanuwanta tayi gabaki daya tareda maidawa kan hanya fuskarta ba sakewa ko kadan. Gama wayarsa yayi ya ajiye ahankali tareda waiwayowa kadan ya kalli gefenta idanuwansa akan qaramin gyalenta dayake gefe daya kawai. Jin idanuwansa na yawo ajikinta yasata kasa motsi tana Jin zafi na saukar Mata., Maida idanuwansa yayi kan farar fatar wuyanta dake bayyane. Ahankali ya dauke idonsa akai ya bude Baki a natse yace, Meye wannan din da Kika yafo?? Shiru tayi Masa batareda ta juyoba ko amsawa. Sake maimaita tambayarsa yayi Nan ma takuma yimasa shiru. Maida kallonsa kadan yai kan Ahmed Kai tsaye yace, "Mu wuce gidan Karatu. Juyowa tayi ahankali Jin abinda yafada taqi kallon fuskarsa dake sake sakar Mata zafi ahankali itama tace, "Ku ajiye Ni Zan hau drp na qarasa. Bakinta da yayi maganar ya kalla itama Jin baice komaiba yasata juyowa ta kalli fuskarsa idanuwansu suka hadu a fuske ta Dan janye nata Idon tana kokarin sake magan ya katseta da cewa, "Meye wannan ajikinki nace?? Jikin nata ta kalla a sace taga gyalenta yake kalla dan Haka saita qi cewa komai. Ahmed tuni ya kama hanyar gidan Karatu ganin baida niyar sake magana shima saita sake juyowa ta kallesa tana son magana Amma izzarta na hanata Dan Haka tai shiru tareda dauke kanta itama. Babban gate din gidan Ahmed shige da motar bayan an wangale musu kofar gate din. Danne zuciyarta tayi yaqi juyowa ta kallesa Dan jiran takeyi ya fita motar Ahmed ya wuce da ita gida. Ahmed na parking ya bude motar ya fice Dan Basu guri. Fitar Ahmed yasata juyowa ta kalli gaban motar zatayi magana ya zuba Mata fararen idanuwansa takasa cewa komai cikin mamakin abinda ya tsaya jira a motar ta Dan kalli gefensa zatayi magana ya katseta ta hanyar bude motar ya fice ba tsammani taji ya bude ta gefenda take cikin kulawa. Qin juyowa tayi ta kalli kofarma gabaki daya saita fiddo wayarta ta saka Kiran Ahmed Wanda daga shi har securities duka suka bace bat daga harabar gidan suka koma daga waje. Wayar Ahmed na ringing ya daga ko magana baiyiba AQEEL ASAD ya saka hannuwansa masu tsayi ya karbe wayar daga hannunta cikin nutsuwa tareda sunkuyawa ya dauketa gabaki daya ya nufi ciki ita Yana kallon fuskarta dake bayyanarda fushi da bacin Rai me tsanani. Bai ajiyeta koinaba sai tsakiyar master bedroom dinsa dake gidan Yana ajiyeta ta fizge jikinta a zafafe ta nufi kofa ko Isa batayiba Yakuma dawo da ita ta baya Duk yanda yake kaucewa haduwar jikinsa da nata saida suka hadu sosai ta bayanta ya matseta cikin jikinsa ahankali yana sauraron yanda take kokawar kwacewa. Fuskarsa yakai wuyanta ya shaqi qamshi data tashi jikinta Mai sanyi na Boadicea kafin yakai bakinsa kunnenta ahankali ya furta, Menene wannan din Kika yafa?? Cak ta tsaya daga mutsu mutsun datakeyi sbd numfashin daya sakar Mata Mai zafi a kunne da wuyanta Yasa zafi sauko Mata tako Ina.. Bai janye bakin nasa daga kunnentaba yasake cewa, "Uhumm Ina jiranki?? Rintse Ido tayi ta bude qamshinsa da numfashinsa da jikinsa dayake zagaye da nata yasata Jin numfashinta Kamar Yana toshewa ahankali ta zare jikinta tareda matsawa gaba batareda ta bari ta juyoba. Qarasowa yayi ya Kama hannunta ya dawo da ita kan lafiyayyar sofan sake dakin nasa ya zauna tareda kokarin zaunar da ita Amma ta kafe taqi zaunawar... Tashi yayi tsaye gabanta kirjinsa na gap da gugar nata ta daga qafa zatayi baya yakai hannunsa ya yangota ahankali ta fado jikinsa ya riqeta da kyau ba tareda ya matsetaba Kamar Wanda bayason takura qashinta. Haduwarsu hakan yasa numfashinta sake toshewa taqi yarda ta dago Dan batason kallon fuskarsa. Idanuwansa ya zuba mata Yana Jin gyalen nata data fita dashi Yana yankar zuciyarsa Amma taurin kanta da kafiyarta ya hanata bude Baki tayi magana. Wuyanta yake kalla zuwa fuskarta dataki kallonsa. Hannunsa yakai ahankali zai taba gyalen nata tayi saurin dagowa suka hada ido. Bazata iya jure kallonsa ba Dan Haka ta motsa zata qwace jikinta kirjinsu Yakuma Mannuwa Dana juna.. Ahankali ya janyeta daga jikin nasa da Kansa yana dauke kallonsa daga kanta. Yana sakinta ta bude kofar bedroom din ta fice fuskarta na bayyanarda bacin Rai da fushi Amma zuciyarta bugawa takeyi da qarfi sbd tsoro da mamakin abinda ya faru din. Mota ta nufa Kai tsaye ta Shiga ta zauna sai alokacin tasamu numfashinta yafara warwarewa. Saida tayi mintina hudu a motar kafin ya fito a kame cikin nutsuwa kwarjininsa na qara bayyana Kamar bashine yayi abinda yayi aciki dinba. Motar yanufa Kai tsaye yashiga daga ita harshi Babu Wanda ya kalli juna saidai qamshinsa datake ji maqale jikinta shima akwai nata qamshin daya mannewa kayansa. Ahmed yakira a waya da sauri ya taho yashiga motar ya tada suka fice. Kai tsaye gidan IDON NERA suka nufa akai Amal din kafin ya wuce gidansa Dan dawowarsa kenan daga airport yakira Ahmed din yazo ya daukesa malam Rabiu Kuma ya wuce Kai Al-Amin da gida. ****Haj Maryamah da umma suna Isa gidan IDON NERA Kai tsaye securities suka qi bude musu gate Saida suka sanar da Haj Zainab wadda tayi shiru da mamakin Jin su waye din. Numfashi ta sauke kafin tace abari su shigo din Daman tasan zaayi hakan Sunma Dade Basu zo ba Dan Bata dauka zasuyi shiru har tsawon lokacinba. Parking sukayi a harabar gidan Bilkees ce ta tuqo su Kuma bada mufeeda sukazo ba yau din. Itama haj Zainab tana kashe wayarta daga gate din ta miqe ta sauko kasa Dan Jin meya kawosu gidan Dan idanma akan auren AQEEL ne kofa zata nuna musu su can suyi dashi Babu Wanda zai kasheta lokacinta baiyiba tana zaune lafiya cikin iyalinta. Harta sauko Basu qaraso cikiba Dan Haka ta nufi kofa zata taresu tin acan harabar suyi acan saigashi sun shigo Bilkees ce agaba tana yiwa koina gidan kallon qazanta da qyama. Haj Maryamah da umma ne a baya wannan karon fuskokinsu Babu alamar sauki da gaske sukeson akawo karshen komai. Batayi wahalar cewa su zaunaba da tasan ba zaman zsuyib ba Kai tsaye tace, Lafiya dai inace ba??? Itama Haj Maryamah Bata tsaya batawa kanta lokaciba sbd ta gaji Kai tsaye tace, "Kin shayar da AQEEL nononki nakeson ji daga bakinki....... Wani kallo Haj Zainab ta dago tabi Haj Maryamah din dashi cikeda matsanancin mamakin dayafi na koyaushe, Bata taba tunanin tsanar dasuke Mata takaisu ga rasa ilimin addinin dasuke dashiba. Siddi data biyo mommyn tana bayanta ta fito bayanta itama cikeda mamaki tace, "Nono kuma? Kunsa me kuke fada kuwa? Shayarda Shi na nufin aurensu ya haramta kenan fa??..... Katseta Haj Maryamah tayi cikin fushi Mai tsanani da bacin Rai tace, "Ki ringa tsayar da Yayanki inda Ina magana sbd tarbiyarsu daban take data yayan da muka sani, Dake nake magana Amsa Kuma nakeso idan ba hakanba kotu ce zatayimun maganin duk wani mummunan aikinki akan Dana tun Yana qanqaninsa....... Cikin fushin dayafi na Haj Maryamah din Zainab ta katseta da cewa, "Indai wannan shine halin yayan da kike magana akai to abarmin yayana ayanda suke din haka sbd jahilci da kaucewa Allah kawai nake hangowa a wannan rayuwar da kike fada.. Katseta itama umma tayi da cewa, "Amsa aka tambaya ba rayuwar 'yayanki ba Zainab Idon Nera, Kin shayar da AQEEL nononki ne Kuma sbd son abun duniya Kika Bari ya auri 'yarki da sukasha nono daya Dan Haka auren ya haramta Babu Wani sauran Bata lokaci a warwaresa kawai....... "Meyake faruwa Anan?" Sukaji anfada daga bayansu Dukkaninsu suka juyo gabaki dayansu suna kallonsa. Ganinsa tareda Amal wadda itama kallo daya tayi musu a ranta dayake baci da baqin cikin ganinsu tace, "Meyasa duk haukan tsoffin Nan ya motsa anan suke zuwa su sauketa??¿ Bilkees da ganin AQEEL ASAD dinta da Amal din tare yasata sakin Baki zuciyarta na tsalle bakinta na neman bushewa sbd saninsu baya gari tsawon kwanakin to da ita yatafi kokuma Daman baiyi tafiyar bane Yana Nan ya tare???.. Cabdijam" suka fada dukkaninsu atare su ukun Da Haj Maryamah da umma da Bilkees wadda tafara Jin zafi na shigota ta ko Ina. Da mamakin ganinsu a gidan shima yasake maimaita tambayarsa fuskarsa akan mahaifiyarsa wadda take kallonsa cikin fushi. A natse kamewarsa na tsananta ya sake kallonsu kafin ya kalli Mami wadda tagama girgiza da haukarsu ta wannan karon yace, "Meyake faruwa Anan??.... Zuciyar Bilkees data gama konewa da baqin ciki da takaici babu shakka ko tauna zancen sbd gwara yaji yasan aurensa ya haramta da Amal Tasan ba lallai sunsha nononba tunanin su umman ne kawai Amma gwara ace sunsha din auren ya watse kowa ya huta... Kai tsaye tace, "Maminka ta shayar dakai kana yaro Dan Haka aurenka da...... Wani irin kallon daya juya yayi matane yasa kalmomin bakinta watsewa suna gagara haduwa sbd duk abinda takeyi duk haukarka kallonsa daban ne.. Haj Maryamah dataga Bilkees din ta rude saita qarasa zancen da cewa, "Aurenka ya haramta anan saika sakar Mata 'yarta.... Ita kanta Amal wani matsanancin mamaki tashiga Jin zancen gabanta yayi wani irin faduwa ta juya ahankali ta kalli mommynta wadda shima ita ya zubawa fararen idanuwansa dasuka sauya take yana jiran maganarta wadda kalma daya zata bude Baki tayi ya fahimci gaskiyar zancen. Duk inda zafi da ciwon zancen yakai yayiwa Haj Zainab din ciwa mai tsananin gaske, Me suke nufi? A wancan lokacin tana budurwa me suke nufi da Tasha wani abin ta shayar dashi?? Ashe qiyayyar bamai rahama bace, Wani Abu Mai ciwo da zafi ta hadiye sbd ta fahimci haqiqa sbd kawai su haramta aurensa da Amal a warware auren suka bullo da hakan Amma ta tabbatarda sunsan Bata shayar dashiba. Idan Akan AQEEL ne suke Mata wanna qiyayyar to tagaji da lallabasu Duk me mutuwa ya mutu Mai Rabin wahala Kuma saiya shirya... AQEEL dake kallonta Yana jiran amsarta ta kalla kafin ta maida kallonta kansu umman da duk suka zuba Mata ido suna jiran tayi zuciya tace eh hakan ne sbd auren ya qare duk su huta, Abinda zata fada sunsan shine AQEEL zai yarda dashi Dan Haka gabaki daya palon idanuwan kowa na kanta hankali tashe suke jira abinda zata fada Wanda yake duka zuciyar duk Wanda yake gurin musamman Amal data kasa motsawa daga inda take. ##MAMUH# #HOT LOVE/AQEEL ASAD *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 47 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 47 AQEEL ta kawai ta iya kalla cikin kaunarsa da Babu Wanda ya Isa ya cire Mata hakan duk mugun sharri ko qazantar dasu umman zaku bullo Mata dashi, Maida kallonta tayi kan Haj Maryamah ta zuba Mata su tana kallon cikin idonta ta bude Baki tace, "AQEEL bantaba shayar dakaiba, Bantaba tunanin shayar da kaiba Koda Ina shayarwa awancan lokacin wallahi tallahi bazan taba shayar dakaiba sbd mafarkin irin wannan ranar da zaka iya zama jinana. Dawo da kallonta tayi Kansa tace, "Aurenka da Amal halastaccen Aure ne Babu ta inda kuka Sha nono daya duk Wanda ya fada ya fadane sbd son Rai da alamun samun matsalar qwaqwalwa dasuke bayyana ataredashi, Auren Amal yariga ya dauru duk Wanda yakeda matsala da hakan zai iya faduwa ya mutu sbd a yanzu Kam Babu Wanda ya Isa ya sheganta auren Nan, Kamar yanda kukeson rabuwar auren Haka nakeso Amma daga yau wallahi koshi Bai Isa ya saki wannan aurenba idan har na Isa inada iko dashi kaman yanda kuke fada zamu gani, Wanda ya shirya ganin 'yayan AQEEL da 'yar karuwa saiya riqe lafiyarsa Wanda Bai shiryaba shirye nake da zuwa zaman makokinsa.. A zafafe umma ta bude Baki zatayi magana ya daga Mata hannu bacin Ransa da baya bayyana ko kadan Yau din ya bayyana Ran nasa a bace Amma cikin nutsuwa yace, "Me zakice Bayan duka wainna abubuwan da kike jagoranta anayi wainda hankali da mutunci baya dauka., Kan mahaifiyarsa ya maida kallonsa itama shi take kallo cikin bacin rai da baqin cikin Yana musu fada gaban Zainab da 'yarta. "Meye Haka kukeyi umma? Meya amfanin ilimin da baa aiki dashi? Kunce kune masu ilimin da mutuncin anan to me kukeyi umma? Umma idan tsufa ya juyar Mata da hankali ke umma lafiyanki kalau Meye duka amfanin wannan??..... Waye yafara kawo zancen shayarwar Nan?? Shiru sukayi kowa na jiran amsar da zaa fada, Cikin zafi Yakuma cewa, "Waye ya kawo maganar?? Umman Cameroon da bazata yarda yaji sune suka fara feso zancenba sbd zasu qarasa rasashine Kuma Daman tana qule da lamarin Bilkees Dan Haka Kai tsaye tana matse fuska da baqin ciki tace, "Matarka gatanan itace tace kafada Mata...... Wani mummunan tashin hankalin ba zata ne ya bugi Bilkees a rikice ta juyo gurin umman tana cewa, "Laila ha illallahu, Qalu innalillahi Me wannan tsohuwar kike fada??? Wallahi qarya takemun...... Wani Abu Mai nauyi ya hadiye a kirjinsa kafin ya zubawa Bilkees fararen idanuwansa dasuka sauya gabaki daya lokaci daya, Kasa qarasa zancenta tayi sbd tsabar rudewa da tashin hankali Mai tsananin gaske tana tsinewa umma da mugun tsufanta. Baicewa Bilkees din komaiba ya juya ya kalli mahaifiyarsa yace, Kingani daga umman har wannan din basuda cikakken hankali??? Meyasa Kika zabi biyewa... Kuka Mai ciwo da qarfi umman Cameroon ta fashe dashi tana cewa, "To daga qarshe dai gashinan AQEEL ya zageni yaci mutuncina, Zainab burinki da buqatarki ta biya, Allah ya Isa tsakanina dake da zuriarki, Kin cuci halaccin da mukai Miki muka taimakeki alokacinda bakida kowa, Allah ya Isa da wannan...... Cikin zafi da boye fushinsa ya dakatar da ita tareda Kama hannun mahaifiyarsa ya juya da ita. Bilkees cikin tsananin mutuwa da tsoro ta biyo bayansa zatayi magana ya daka Mata wata irin tsawar datasata dakatawa tana kallonsa cikin firgici da tsoro. Wucew yayi ya fice da mahaifiyarsa yabarsu umma na kuka sosai Bilkees na hawayen tashin hankali. Da gudu Bilkees tabi bayansa qafafunta na rawa saidai kafin ta Isa yabar gidan a motarsa da Haj Maryamah. Motar da suka zo da itace ta nufa da sauri ta shiga hannuwanta da duka qafafunta na wata irin rawa tana kokarin Shiga umma ta fito ta nufo motar saidai kafin ta bude Bilkees cikin ficewar hayyaci tace, "Aurena kikason kashewa umma Me nayi Miki? Kokuwa Nima angama Dani kamar yanda aka Gama da Zainab dinne? Wallahi umma aurena ya mutu da AQEEL saina tabbatarda Bai rabu da Amal dinba sbd ku tabbata zuria daya dasu din da bakwa so. Nude motarta tayi ta fada tareda ja da gudu tabar umman a tsaye tana sake shiga tashin hankali da mamakin wannan shegiyar Diya Bilkees.. Cikin fushi tace, Wlh ko Bai sakekiba akan wannan saina saka ya koreki daga gidan Wannan gwara ma karuwan da ke. Barinta Bilkees tayi gidan ta tafiyarta Rasa inda ta nufa tayi Dole ta nufi gate tana share hawayen baqin ciki da takaicin hada zuria da Bilkees din itama. Uncle Lulu ne yadawo zai shigo gate yaga fitowarta tana share hawaye Kamar zai wuce sai Kuma dai ya tsaya yace ta shigo motar. Batada zabi tinda ko waya babu ahannunta Dole tashiga tana matse fuska babu Wanda yayi magana acikinsu. Juyawa yayi yakaita har gate din gidan AQEEL ASAD din tana fita Bai tsaya komaiba ya juya Kamar yanda itama Bata tsaya cewa komai dinba tayi ciki jininta na tafarfasa akan Bilkees. Koda ta shigo palon Haj Maryamah ranta a bace tana hawayen abinda Bilkees Tai Mata sai ta taddasu dukkaninsu a tsaye cirko cirko Fuskar AQEEL Jin tayi ja kasacenwarsa fari sai bacin Rai da fushinsa yasa Fuskar yin jajir batareda yace komaiba. Kallon Bilkees data baro umma sukeyi shida Haj Maryamah data rasa Abu fada akan Bilkees dinma. Shigowar umma ta fashe da kuka tana cewa, Yau zata kwashe kayanta tabar gidan gwara Takoma Cameroon dinta tunda tozarcin da Bilkees tayi Mata ya wuce tinani. Bilkees datakejin Kamar mutuwa ta samu umman a lokacin tayi kowa ya huta kasa magana tayi daga ita har Haj Maryamah sbd fushin da bacin ran AQEEL wani Abu ne da Basu taba ganiba irin hakan, Fushi ne sosai a ransa dayake kokarin controlling sbd kaucewa hukunci cikin fushi. Dakatar da umma yai batareda ya iya magana itama ganin yanayinsa yasata yin shirun suna sauraronsa kamar shine uban nasu, A zahiri Basu taba ganin bacin Ransa Haka ba shiyasa suka shiga shakkarsa Musamman Bilkees datasan ta taqare kila ko darajar mufeeda tasani bazata ciba tunda basune suka haifetaba bare taci darajar haihuwa. Haj Maryamah da umma ya kalla cikin nutsuwa da kakkaifan sautinsa dake nuni da magana daya yace, Maganar aurena da alaqata da Mami daga yanzu na zare kowa aciki, Daga ranarda wani yasake shiga maganar Zan yanke alaqata dashi ko wanene bayan mahaifiyata, Itace ta haifeni itace takeda iko Dani Amma ko ita nata ikon baikai na Allah ba, Allah ne yayi Amal matatace Babu Wani Wanda ya Isa ya aibata ko yanke auren idan ba Allah daya nufa ba, Dan Haka duk Wanda yasake yiwa lamarin Kai tsaye ko waye daga ranar na yankesa daga cikin ahalina. Gurin Bilkees ya juyo yayi Mata wani irin kallo dayake bayyanarda ficewarta a ransa kwata kwata Amma zai sake Bata wata damar sbd kaucewa aiki cikin fushi. Wannan maganar na kasheta anan Ko mufeeda kartaji abinda yafaru ayau din, Idan wannan maganar ta fita ta bangarenki ki shiryawa kanki hukuncin da Baki taba tsammaninsaba. Ummansa ya kalla wadda tai zuru tana kallonsa cikin mamakin Wai zai yanke alaqa dasu aka auren 'yar Zainab... "Gidan Mami ma na sokewa kowa zuwansa daga yau din idan kunyi hakurin abinda kukeson fada 'yarta na zuwa idan tazo saiku ringa fada Mata tana isar muku da sakon. Juyawa yayi ya fice yabarsu sake da bakuna cikin tsananin sanyin jiki da mamaki da tashin hankali, Ya harda baqar magana AQEEL yake fada musu akan zuwa gidan Zainab, Yau sune AQEEL yake gindayawa sharudda da iyaka duk akan wannan auren na zuriar Zainab. Bilkees da zuciyarta ta dauki wani masifaffen nauyi akan abinda AQEEL yau yafada mata, Kamar fa barazana ce yayi Mata akan aurenta? Wainnan tsofin nasa tasan tunda suna tsoron rasashi zasu iya yin shiru din dayace akan auren Shikenan ita ancuceta ake nufi anmata kishiya da wadda tasan matsayinta a ransa daban ne. Wallahi bazata yardaba Ai sai duniya tasan da zancen maganar Shan nono daya dinnan Basai ansan itace tayi zancenba tukuna zai iya daukan matakin¿ Mamin tasa ko su Amal din zata maqalawa fidda zancen suje can suyita zuba balai daganan auren ya lalace kowa ya huta. A fusace ta miqe ta fice itama tabar su haj Maryamah cikin rasa abinyi da abin fada. Tana Isa sashensu ta tadda mufeeda tadawo school itama Dan Haka sukai cikin daki suka rufe ta fadawa mufeedan komai wadda itama tayi naam dasu fidda zancen idan yaso ayita aibata auren Harma asamu masu shiga cikin maganar a Bata auren gabaki daya. Da wannan shawarar sukai tsit abinsu suna dubarun yanda lamarin nasu zai kasance. Haj Maryamah da umma kuwa Suma Dole tsit din sukayi Basu sake kowane yunqurin ba Amma dai Babu dare Babu safiyar da basa miqa adduarsu ga ubangiji Akan kada Amal din ta tare a gidan 'dan su. Shi kansa AQEEL ASAD din gabaki daya ya daukewa kowannensu wuta Babu me ganin sauki a fuskarsa musamman Bilkees daya tattarata ya ajiye gefe daya A gidan mufeeda ce kawai ke ganin fuskarsa itama sbd laifin Bai shafeta bane. Su umma tun suna daukan lamarin da sauki harsun fara girgiza da fushin nasa Dan kuwa bayan gaisuwa dayake shigowa ya musu basa ganinsa gabaki daya baya wani zama a gida. Ta bangaren su Haj Zainab dinma sunsan an tabasa sbd Suma ya dauke kafa a waya yake kiranta yaji lafiyansu, Ahmed kullum Yana zuwa yakai Amal school ya dawo da ita kokuma duk inda zataje daga school din, Yana sane da duk inda take zuwa sbd Ahmed na fada Masa Kuma itama tasan Ahmed din Dole zai fada Masa tana zuwa duk inda taga Dama Amma Bata damuba ta watsar da zancensa Shima shiru yayi Mata Yana sane sbd fahimtar Mata kusan dukansu hankalinsu baya aiki duka, **Hankalinta yakwanta takoma rayuwarta hankalinta kwance sbd rashin zuwansa yasa ta manta da duka wata damuwa da aurensa Dan haka yanda take rayuwarta yanzu sai tafi samun nutsuwa. Haj Zainab kuwa rashin zuwan nasa yasa tafara shiga Yar damuwa sbd gashi tafiyarsu tazo Amma har lokacin Bata samu tayi maganar dashiba, Tasan aqidunsa zai iya Hana Tafiyar da Amal Amma Kuma gaskia ita tanason zuwa da ita din Dan gaskia yanayinta itama Yana Bata tsoro duk wata Ta Dade tana wahala tinda tafara period duk wata Haka take fama da wannan wahalar. Daurewa tayi ranar da daddare ta Kira wayarsa alokacin shima yanada tafiya ne washe gari. Cikin nutsuwa ya daga wayar Yana zaune palonsa Yana kallon labarai hankali kwance. Gaisawa sukayi tana sake tambayarsa lafiyarsa. Am fine Alhmdllh" yace yana sauraronta. Ahankali ta Koro Masa bayanin ciwon Amal din da tafiyar tasu tana dorawa da rokon yabar Amal sbd tana Shan wahala sosai. Shiru yayi tsawon sakanni bayan yagama jinta batareda yace komaiba. Numfashi Mai sanyi ya sauke daga baya kafin yabude Baki anatse yace, "Mami kuje kufara ganin likatan akan Siddi ita daga baya sai a kaita din. ##MAMUH# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 48 *_Arewabook@Mamuhgee_* 48 Shiru itama Haj Zainab tayi Jin abinda ya fada din jikinta na sanyi To Amma ba damuwa zataga yanda zatai idan sunje Koda ta wayane likitan suyi magana da Amal din Koda akwai abinda zai iya cewa akan matsalar. Sallama sukayi itama tana sake Dan shiga sanyin jiki sbd har lokacin tasan Yana cikin quncin abinda yafaru dinne, Shikadai yasan halinda suka kusa sakasa da zancensu na rashin tinani, Sun girgiza fiyeda yanda Shi kansa yake tinani Dan Haka ya zabi bawa Kansa da zuciyarsa hutu Akan dukkaninsu kowa da kowa sai gashi hakan na azabtar da kowaccensu Banda Amal da hakan yayi Mata daidai yanda takeso wato fitarsa arayuwarta. Lokacinda mommyn ta fada musu AQEEL Bai bar tafiyar da Amal ba shiru Amal din tayi batareda tace komaiba zuciyarta na nauyi duk da Daman tasan hakan zata iya faruwa Amma Kuma idan har yayi ne Dan ta rokesa da kanta to ta hakura da tafiyar itama. Siddi datake mamaki da Jinjina lamarin da ita Bata Saba gani a rayuwar nata aurenba ta kalli Amal dataqi cewa komai kan maganar tace, "Amal Zaki iya da AQEEL ASAD dinnan kuwa? Kiga yanda fa yake magana Kai tsaye baya shakka ko tsayawa Dan inda inda, Gaskia Amal ki kwantar da Kai Kawai ki rokesa yabarki sbd kina buqatan tafiyar Nan fa. Girgiza Kai Amal tayi tana cigaba da duba wayarta tace, "Nafasa tafiyar inada abubuwan Yi a school. Haj Zainab dake jinsu kasa cewa komai tayi sbd damuwar rashin zuwa da Amal din dakuma taurin kanta dazai Hana ta rokesa yabarta duk da tasan koda Amal din ta roka tunda yace aa to bazai canjaba. Dukkanin Shirin tafiyarsu angama Su duka gidan zasuyi tafiyar harda uncle Lulu da Anty Fareedah hadda Fahat Daga ita saisu Bilkisu zaa Bari, Baqin ciki da bacin Rai ne a cikin zuciyarta Mai tsanani akan rashin tafiyar Amma tadanne ta barshi aranta Dan kadama tabawa zancensa mahummancinda zaayi tunanin ta nemesa. Tanaji tana gani suka wuce Kuma ko a Daren ranar da zasu wuce din yazo gidan da daddare taqi fitowa Haka shima Bai tambayetaba bare ya nemeta, Maminsa ya bawa kudi masu yawan gaske da zasu buqata komai acan harsu dawo sbd dawowarsa rayuwarsu zuwa yanzu hatta abincin gidan yanzu shine yake kawo komai batareda ya tsaya tambayaba Haka ake kawo abinci duk wata a jera a gidan. Ranar dasuka wuce a school ta wuni sai yamma sosai ta dawo, Wanka tai ta fito taci abinci kadan ta koma bedroom dinta Bata sake fitowa ba sai washe gari. Ranar batajin fita koina Dan Haka very late ta tashi ko wanka batayi ba brushi kawai tayi tafito sanyeda riqa da wandon bacci masu santsi gajeru sai slippers da wayarta a hannunta tana kokarin Kiran su mommyn taji isarsu. Saukowa tayi palon qasa tacewa Bilkisu takawo Mata abincinta sama. Juyowa tayi zata koma daidai shigowarsa palon sanye cikin black hoodie fendi Riga da wando masu fadi dasuka fidda hasken fatarsa sosai, Da alama shima yau din ba fitarda zaiyi sbd kayan dake jikinsa suna nuni daga morning jugging yake. Ba zato tagansa Dan Haka idanuwanta suka Shiga cikin nasa Cikin basarwa ta dauke nata Idon tareda nufar hanyar saman zata wuce yakira sunanta kai tsaye fuskarsa a kame. Daka tawa tayi batareda tasan tayi hakan ba. Takowa yayi ya qaraso zaiyi magana saiga Bilkisu tafito daga kitchen daukeda breakfast din nata tana ganinsa tayi daurin dakatawa tareda gaidasa cikin girmamawa ta juya kitchen da abincin. Fasa maganarsa yayi Ana ya Kama hannun Amal din Kai tsaye yajata zuwa sama suna Shiga tsakiyar palon ya saketa tareda kallonta zaiyi magana saiya fasa yayi mata kallo daya ya dauke Kai yace, "Jeki ki sako wani kayan. Sai alokacin ta dago itama ta kallesa batareda tayi abinda yace dinba sbd zafinsa datakeji akan rashin tafiyarta gashi kowane lokaci period dinta zai iya zuwa azabarta na hanya tasani. Ganin taqo motsawa daga inda take yasashi zuba Mata idanuwansa cikin mamaki yasake maimaita abinda ya fada din. Kujera ta nufa da niyar zaunawa akawo Mata abincinta Bata qarasa zamaba akai ya riqota gabaki dayanta ya nufi bedroom dinta da ita. Qwacewa take kokarin Yi daidai lokacinda ya bude dakin nata ya sakata aciki tareda rufe kofar ya tsayar da ita gabansa Yana kallon yanayin kayan nata, A kirjinta da Babu bra ya tsayar da idanuwansa sbd Kai tsaye shima ya fahimci Babu bra a tareda ita. Motsawa tai zata janye jikinta daga nasa ya matseta jikin kofar suna fuskantar juna, Faduwa gabanta yayi Jin kirjinsa daya dafe nata kirjin jikin kofar dashi. Lokaci daya suka dago suka kalli juna tana kokarin boye tsoronta da faduwar gabanta dake bayyanuwa. Qamshinsa ya sauya numfashinta dake fita da sauri kirjinta na harbawa ahankali batasan lokacinda takai tafin hannuwanta zata tufesa daga jikintaba cikin rashin sani hannuwan nata suka sauka a fatar cikinsa da rigarsa ta Dan janye sbd hannuwansa dake sama gurin Mata runfa. Sanyi da taushin hannuwanta suka sanyashi rintse idanuwansa tareda zura hannunsa daya ya sake matsewa da ita Yana bude idanuwansa akan fuskarta datai saurin janye hannunta.. Qamshin jikinta ya shiga hancinsa ya sake bude idanuwansa akanta Yana kallon yanda take kokarin turesa daga jikinta. Fuskarsa ya goga Mata a cikin wuyanta ahankali Take jikinta ya dauki rawa ta rintse Ido cikin sauri batasan lokacinda ta bude bakiba tace, "Me kakeyi??? Bakinta da yayi maganar ya dago ya kalla kafin yakai bakinsa kan kunnenta ahankali yace, "Kina magana Ashe?? Na dauka kurma nake aure. Turesa tayi da karfi sbd takaicin maganarsa da wani irin shock da dumin numfashin maganarsa ta sakar Mata a kunnen. Tana turesa da sauri ta qarasa toilet tashige tareda fincike kayan jikinta tana wurgi dasu sbd qamshinsa dasuka Kama ba Bata lokaci. Bai kalli kofar toilet dinba shima ya fice dakin yabar gidan gabaki daya Yana Dan saita Kansa kamar Babu abinda ya faru. Wanka tayo tafito ta shirya cikin doguwar Riga ta fito taci abinci ta Kira Ahmed duk da batayi niyar fitaba taji tanason fitar kawai. Ahmed na zuwa suka fita zuwa makaranta Dama tanada lecture daya kawai dai batayi niyar zuwa bane sbd Bai cika zuwaba lecturer din. Bata baro school dinba sai yamma bayan sun biya ta siyo maganinta sbd ciwon mararta daya fara zuwa kadan kadan Daman tasani lokacin yayi. Koda ta dawo gida a sanyaye tadawo sbd jikin nata Dan Haka ko abinci bataciba wanka kawai tayi ya Dan sha magani ta kwanta tana Jin ciwon na fara qaruwa kadan kadan. Tea Mara shuga Bilkisu ta dafo Mata takawo Mata daqyar ta iya Shan kadan ta ajiye Takoma ta kwanta. Da daddare ma sake dafo mata tea din Bilkisu tayi takawo shima kadan Tasha cikin azaba ta jiye takoma ta kwanta. Ahankali ahankali yafara yawa tanata Dan daurewa har tasamu gari ya waye suka Kira Dr saidai Bata gari. Sake Shan magani tayi tayi wanka da qyar tana fitowa takasa shiryawa ta kwanta a qasan dakin nata tana juye juye tareda kuka sosai sbd tsananin azaban ciwon da Marar keyi Mata. Sanye cikin navy blue plain luxury yadi yashigo palon dayayi tsit Babu kowa, Ahmed ya sanar Masa da Bata fitaba tana gidan Dan Haka Kai tsaye ya wuce saman Yana shigowa Bilkisu na fitowa daga dakinta daukeda tray din abincinda Amal din takasaci.. Tana ganinsa tayi qasa da Kai cikin damuwa da tsoron rashin abinyi da Amal din. Yanayinta yasashi kallon kofar dakin Amal din inda ya jiyo kukanta na fitowa ahankali. Kofar bedroom din ya nufa Bilkisu Kuma tayi saurin yin qasa. Kwance take a kasa daga ita sai towel din wankanta fuskarta tayi jajir tana dafe da cikinta. Mamaki yasashi qarasowa Yana kallonta. Yanayinta yasashi daukanta gabaki daya ya Dora akan gado Yana tayata dafe towel dinta da bazaiso ya kunce ba shima Dan bazai iya gani ba. Kuka takeyi sosai ahankali tana dafe cikinta.. Wayarsa ya fidda ya Kira Maminsa da Bai Dade da Gama waya da itaba., Tana dauka ya tamyeta yanayin na Amal. Damuwa tashiga ta Masa bayanin hakan takeyi daman Akira Dr kawai. Kashe wayar yayi Yana kallon agogon hannunsa sbd tafiyar da zaiyi Nan da awanni uku shima. Yanayinta ya kalla yaji zuciyarsa na nauyi da yanayin nata, Al'amin yakira yace aturo Masa likita mace yanzu a Idon Nera Rs. Yana kashe wayar ya kalli fuskarta datayi ja ya dagota ahankali tareda shigar da ita jikinsa ya rungume hannu daya Yana dafe Mata towel dinta da hannun daya. Kasa kwace kanta tayi itama sbd bada lafiya bare qarfin Dan Haka ta samu ta Dan dafe towel dinta shima ya tayata dafewar. Cikin qaguwa yaketa duba agogonsa akan zuwan likatan Amma har lokacin shiru. Zafi Kansa ke neman dauka da rashin zuwan likatan dakuma jikin nata ga tafiyarsa dolece Amma bazai iya tafiya yabarta a gidanba ita kadai. Al-Amin yasake Kira Yana dauka yace, "Kasake siyan ticket daya da sunanta. "Ok sir. Yana kashe wayar ya janyeta jikinsa ahankali tareda miqewa tsaye ya fito ya turo Bilkisu ta shiryata kawai. Time yake Kallo din bayan seconds sbd hankalinsa daya rabu biyu. Doguwar jallabiya Bilkisu ta sako Mata da tunanin asibiti zaa tafi da Amal din. Ana Gama shiryata handbag dinta kawai aka daukar mata ya daukota da Kansa suka fito Bilkisu na sauke Kai qasa. Su malam Rabiu ma hango fitowarsa da ita a jikinsa sauke kan sukayi Saida ya shiga motar. Yana Shiga malam Rabiu yashigo yatada Kai tsaye airport suka wuce inda al'amin ke jiransu. Suna Isa acan taga wani likitan gaggawa yayi Mata allurai take bacci ya dauketa ajikinsa batareda tasaniba har suka daga zuwa portharcourt. Har suka Isa bacci takeyi sosai Saida suka Isa ta farka a hankali jikinta Babu qwari sai alokacin tasan tareda wa take. Tashi tayi daga jikinsa tana Dan Bata fuska saidai bazata iya maganaba. Ganin akwai mutane manya a inda suke din yasata yin shiru har suka fito jirgin suna Shiga mota tace a maidata gida. Bai kulataba yacewa Al-Amin su tafi kawai Ana jiransa bayason Bata time. Kai tsaye gurinda zaiyi meeting dinsa Al-Amin yafara ajiyesa da driver kafin ita ya wuce da ita masaukinsu kafin AQEEL ASAD din yazo daga baya. ##MAMUH# #HOTLOVE#ROMANCE# #AMAL IDON NERA. *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 49 Already anyi reserving lafiyayyan daki da sunan AQEEL ASAD din tun jiya a Echelon heights Dan Haka suna isa Id card dinta da akai amfanin dashi airport dashi Al-Amin yayi amfani aka isar da ita dakin dakin AQEEL ASAD din dake sama gabaki daya. Sosai take cikin wani irin Hali dakuka period dinta dayake zuba sosai shiyasa ta Isa dakin Kai tsaye tareda Al-Amin da maaikatan gurin dake janye da qaramar luggage din AQEEL wadda take tunanin kayanta aciki Dan Haka suna Isa dakin aka bude Mata tareda shigar qaramar luggage din Al-Amin yayi Mata fatan hutawa lafiya yajuya. Toilet ta qarasa kan tsaye tana takawa ahankali sbd duk motsinta azabar mararta datake Kamar a qulle takeji. Babban toilet din dayake a tsare tashiga tafara zare kayan jikinta, Tana gamawa ta shiga ruwan zafi wainda ke Dan sanyaya Mata wani lokacin. Tana Shiga ta rufe idanuwanta hawaye na gangarowa daga cikin idanuwan jikinta na Dan rawa sbd azaba. Ta Jima aciki kafin tayi wanka da suka products na kayan wankan dayake amfani dasu sune aka jere a toilet din sbd Al-Amin yayi order na komai da AQEEL ASAD yake amfani dasu an jera a dakin tun daga kan su toothpaste dayake amfani dashi da sabbin brushes na sonicare dasu shampoos da shaving kit, daqyar a durqushe ta Gama wankan ta dauro qatuwar towel din dasuke jere ta fito a daddafe tana fitowa ta silale qasa tana tsananta hawayenta, Mommynta take nema sbd wanna shine karo na farko data shiga Hali na ciwonta Amma babu mommy Babu ko siddi ko Anty Fareedah atareda ita, Koyaushe idan Hakan ya taho suna tareda ita suna kulawa da ita tareda yawon asibiti da ita, Yau Babu kowa atareda ita ga azaba tanaji kaman ranta zai barta. Kuka takeyi sosai batareda tasan tanayiba Gashi Daman bawani zuba takeyi sosaiba azabar ce takeda yawa kawai. Kukanta Yana sake tsanantane tareda ciwon nata, Rawa jikinta yakeyi sosai tafara Wani irin numfashi da juye juye.... Acan cikin rashin Bata lokacinsa ya gana sama sama dasu yana Dan kallon time a agogon hannunsa. Baifi awa daya da rabi ba yagama ya fito Kai tsaye ya shiga motarda aka tanadar Masa Dan hidimar garin tareda Al-Amin suka bar gurin. Tun kafin su Isa yasa aka Kira Masa likitan dazata duba Masa ita Dan haka Koda suka Isa likitar na Echelon din Dan Haka suka wuce Kai tsaye dakin. Shine yafara amfani da card na dakin ya bude yashiga, Kwance take a qasa tana numfashi daqyar dukkanin jikinta na kakkarwa Kamar zata shide. Kai tsaye yayo kanta ya tallafota gabaki daya jikinsa Yana kallon fuskarta datayi ja cikin damuwa yakira sunanta ahankali Yana nufar makeken gadon dake dakin ya shimfidar da ita ya ja duvet ya rufe Mata jikinta ya budewa likitar kofa ta shigo Kai tsaye inda take suka nufa ya tsaya Yana kallon fuskarta dake hawayen Bata hayyacinta idanuwanta arufe. Temperature dinta Dr tafara dubawa kafin taji pulse nata Ta tambayesa Yana Dan tunanin abinda yake damun nata badan ya tabbatar da shi dinneba a Dan natse yace, Inaga monthly pains ne na ummm, Period I think.. Dawo da kallonta kan Amal din tayi cikeda mamaki tana miqewa tsaye ta bude jakarta datazo da ita ta fidda allurar pain reliever tayi Mata tana cewa, "Amma sir Bai Kamata ace tana samun pains Haka sosai ba da wahala tunda tanada aure, Mostly masu fama da wannan matsalar duk wata da sunyi aure kokuma sukai having first sex dinzu zuwa 3rd ko 5th Haka Marar na sakewa ciwon zai fara denawa ahankali shikenan, Wasuma idan Basu denaba suna haihuwar fari kokuma samun miscarriage suna denawa. Komawa yayi kan couch ya zauna tareda Dora kafa daya kan daya Yana sauraronta idanuwansa akan matarsa dake kwance kamar Babu Rai ajikinta. Drip tasaka aka kawo daga asibitinta aka daurawa Amal din sbd qarfinta data rasa gabaki daya Dan tayi matuqar azabtuwa Bakuma ta Dena azabtuwan ba. Ana daura Mata drip din bacci Mai qarfi ya dauketa a jikinsa kwance ya rungumeta da hannunsa daya cikin kulawa sbd lokacinda suke kokarin neman jijiyarta da zaa saka cannula sai cakudata sukeyi duk da lallabawa sukeyi Amma ganin yakeyi kamar suna yamutsa da yawa Dan Haka ya taso ahankali ya zauna tareda janyota jikinsa ya kwantar ya miqa musu hannun nata da Kansa suka sake lallabawa aka saka Mata ka daura drip din. Magani dasu tarin always dr din takawo da kanta Bayan ta tafi tadawo takuma nuna Masa yada zai cire Mata idan ruwan ya qare ta fice Al-Amin yabita yayi settling bills da payment dinta Dan babbar likita ce sosai. Lokaci Mai tsayi ta dauka tana bacci har ruwan yaqare ya zare Mata ya gyara Mata kwanciya tareda rufeta dakyau yayi sallah tareda kashe wayoyinsa bayan yakira ummansa sai mufeeda. Bata farka ba sai bayan sallar magrib shima ciwon ne yadan sake tada ita, Idanuwanta ta bude ahankali Basu suka a koina ba sai akan kyakkwar fuskarsa datayi haske Yana zaune kan sofa cikin black Riga da wandon Calvin Klein dasuka fiddo sauran kuruciyarsa da asalin kyansa da nutsuwarsa Yana amsa waya ahankali cikin turanci. Maida idanuwanta tayi ahankali ta rufe tana gangaro da hawayen kewar su mommynta. Yana wayar idanuwansa suka sauka kan fuskarta da hawaye ke gangarowa ya fahimci ta farka.. A natse yayi sallama da Wanda yake wayar dashi ya kashe tareda ajiyewa gefensa ya miqe tsaye tareda nufar gadon ahankali ya tsaya akanta yasake kallon fuskarta yaga yanda hawayen ke gangarowa ya zare hannuwansa daga aljihunsa ya zauna bakin gadon ahankali tareda Kai hannu a wuyanta ya shafa yaji zafin jikinta yafara dawowa. Hannuwansa ya zura cikin duvet din ya cirota daga cikin rufar gabaki daya tareda tada ita zaune Saida bazata iya zamanba ta zame zata kwanta ya tarota jikinsa Yana kallonta Tayi fayau hasken fatarta yafito sosai Jikinta ya saki Bata iya ko wani dogon motsi. Tanaji tana ganin kanta ajikinsa kwance Amma Bata iya motsawa sai hawayenta dasuka tsananta gudu sbd gida datakeso. Hawayen nata yake kalla Yana Jin wani iri sbd Bai Saba ganin matarsa na hawaye Haka agabansa ba idanma har tanayi din. Dagota yayi Yana sake kallon fuskarta dakyau yanajin tausayinta. Towel dinta yasake riqe Mata ya sauko da ita daga kan gadon tana jikinsa ya rakata har cikin toilet ya saka Mata toothpaste a brush ya miqa Mata Yana Mata wani kallo ahankali yace, "Ko nine zanyi Miki brush din? Hawaye ta sake gangarowa dasu tana janye jikinta daga nasa ahankali Dan Babata da karfin ko nuna bacin Rai bare fushi. Fuskarta ya kamo da hannuwansa biyu Yana kallon wuyanta dake bayyane ya matso da fuskarsa gap da tata ya sakar Mata numfashinsa Mai dumi a fuska Ta rintse Ido jiri na neman zubar da ita ta qanqanmesa Ahankali yace, "Zaki iya ne? Sake janye kanta tayi tana dafa bango ahankali ta Kai hannunta dake rawa ta karbe brush din ta juya Masa baya tana dafa mirror. Numfashi ya sauke a hankali kafin ya juya yabar toilet din. Daqyar hannuwanta na rawa tai brush tasake wankan ruwan zafi taga pads da sabbin panties da aka kawo jere a toilet din cikeda kunya da takaicin yagama ganin panties din tareda sanin abinda yake damunta ta sako ta fito sanyeda farar bathrobe qatuwa ta maza wadda tayi Mata yawa. Daqyar take iya daga qafa jiri na dibanta take qarasowa. Daukota yayi yakawo kan kujera ya ajiye tareda miqa Mata cup na black tea Mai zafi sosai. Qasa karba tayi sbd hannunta dake rawa idanuwanta na sake cikowa da hawaye. Da Kansa ya gyara zama a gefenta ya ringa Bata tea din tanasha sbd batada zabi Kuma tea Mai zafi Yana taimaka Mata ga yunwa da rashin qwari. Tasha tea din sosai tana gamawa daqyar ta rigima Tasha maganin daya Bata Saida tun kafin tagama jikinta yasake daukan zafi Sosai wanda yasashi Jin duk Kansa na kuncewa da damuwa. Maidata yayi ya kwantar a gadon ya rufe sbd rawar da jikinta keyi sosai. Sallar ishai yayi yasake tambayar likita ko akwai wani abinda zaa Kuma yimata din tace Gaskia Babu indai ba maganin yakeson yayi Mata yawaba. Qarfe goma Sha daya jikin nata yayi tsanani ya rungumeta jikinsa yanajin zafin jikinta na ratsa jikinsa Yana shigarsa ta cikin silk pyjamas din dake jikinsa na bacci. Kuka takeyi Masa sosai tana Kiran sunan mommynta tana lafe jikinsa gabaki daya tagama fita hayyacinta. Hankalinsa tashi yayi sosai ya sake shigar da ita jikinsa Yakai hannunsa daya cikin bathrobe din dake jikinta har lokacin Wanda hakan yasa kukanta sauya sauti Mai Dan karfi sbd sanyi da taushin hannunsa, Shi kansa rufe idanuwansa dasuke a bude yayi Yana hade fuskarsa da tata ya Dora hannunsa kan mararta Atare suka sauke shi numfashi Mai dumi itakuma wani irin sautin kuka mara qarfi. Numfashinta yake shaqa da nasa numfashin Yana sauke Mata dumin nasa a fuskarta har lokacin hannunsa na Dan shafa mararta ahankali idanuwansa a rufe. Sunan mommynta take Kira ahankali tana tsiyayar hawaye shikuma Yana sake shafa Mata marar tareda Dan dannawa ahankali Numfashin junansu na sauka kan fuskar juna Tafara Jin relief tun tana Kiran suna mommyn har bacci ya dauketa ahankali ta qarasa sakewa cikin jikinsa. Ajiyar zuciya Mai sanyi ya sauke tareda gyara Mata kwanciya a jikin nasa Yana rufe idanuwansa sbd numfashinta Mai dumi dake sauka cikin wuyansa tana sakar Masa zazzabin tsakar Daren shima. Bacci takeyi Mai tattareda gajiya da mutuwar jiki Shikuma ya Jima a farke kafin baccin ya daukesa. Tsakar dare ma Saida ta farka da sabuwar rigimar kuka da fadar yakaita gida daqyar yabita yayita shafa Yana matsewa jikinsa Takoma bacci Asubar farin ma Saida takuma farkawa ahaka ya lallaba yayi sallar asuba yadawo gurinta Yana hawowa gadon yaji zufa ya feso Mata tako Ina alamar sai alokacin zazzabinta ya sauka.. Ajiyar zuciya yayi Mai dumi kafin ya hau gadon ya sake janyota jikinsa Yana kallon rigar jikinta Yana tunanin yanda zai cire Mata ita sbd zufan datake fesowa. ##MAMUH# INTRODUCING UNIQUE AND AFFORDABLE PART-TIME DIPLOMA AND DEGREE PROGRAMMES IN HEALTH RELATED COURSES. The Directorate for Consultancy Services and Continuous Education of the Kazaure School of Health Technology, Kazaure, Jigawa State, Nigeria wishes to inform the general public that it now offers the underlisted Health courses at its Kazaure centre. DIPLOMA 1. Dental Surgery Technician 2. Medical X- Ray Technician 3. Health Information Technician 4. National Diploma Biomedical Engineering 5. Public Health Technician 6. Junior Community Health Extension Worker (J-CHEW) 7. Community Health Extension Worker (RE-TRAINEE) DEGREE 1. Health Information Management 2.Public Health 3.English Language 4.Public Administration 5.Business Administration 6. Economics 7. Accounting 8.Computer Science 9.Mass Communication 10.Agricultural Economics Interested applicants can call the following phone Numbers for the application forms.(WhatsApp) 08035298851, Calls Only 07066542055 *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabook@Mamuhgee_* 50 Hannunsa yakai ahankali ya warware daurin rigar wadda Yana warwarewa ta bude daga saman kirjinta, Rungumeta yafarayi ajikinsa kafin ya zare rigar batareda ya tsaya kallon jikintaba saidai yanajin yanda kirjinta ya tsaya cak a kirjinsa Yana tokaresa. Rufe idanuwansa yayi Yana sake Hana Kansa kallon fuskarta dake nuna galabaitarta kwana biyun. Maminsa tasan haka take wahala shine aka tsaya tsawon lokaci Haka baaje taga likitan ba sai yanzu daga baya. Wani numfashi ta sake sauke Masa a wuya ahankali cikin baccin tana Dan qanqanmesa batareda tasaniba. "Ya Salam" yafada ahankali cikin Ransa sbd Kansa dake daukan dumi. Ahankali baccin ba shiri ya daukesa sbd baccin dabai samuba a Daren akan ciwon nata dasuka kwana tana farkawa. Al-Amin har qarfe goma maigidan nasa Bai fitoba gashi 11 da rabi zasu ga mutanen dazasu gani Dan haka ya ringa kiransa Amma Sam wayar a kashe take Bata shiga Ganin hakan sai ya dawo da haduwar tasu anan hotel din cikin sa'a suka amince din Babu nuna damuwa sbd sanar dasu da al'amin yayi Mrs AQEEL ASAD dince ba lafiya sosai Koda sukazo. Qarfe goma da mintina Tara ya farka ahankali tareda bude idanuwansa Yana kallon fuskarta dake hade da tasa. Itama alokacin ta farka ta bude idanuwanta ahankali suka sauka kan nasa daya zuba Mata. Janye nata idanuwan tayi ahankali tana Dan matse fuska sbd tashi da saukinta, Janye jikinta take kokarin Yi ya sake matseta jikinsa ahankali da hannunsa dake zagaye da ita Yana yiwa fuskarta zuwa wuyanta wani kallo har lokacin ya Kai bakinsa kunnenta Saida ya sakar Mata wani numfashi Mai dumi kafin qasa qasa yace, "Kina janyewa Naga abinda Aka hanaki nunawa kowa kece da laifin abinda 'dan Mami zaiyiwa rigimammiyar 'yarta.... Qanqanmesa tayi batareda ta shiryaba tana rintse idanuwanta sbd sai alokacin ta Ankara da Babu komai ajikin nata tana tashi fararen kirjinta dasuke tsaye qyam zai fara gani. Wasu hawayen takaicine suka gangaro Mata tana sake qanqanmesa tana hanasa dagowar dayekeson yin sbd kada yagane Mata jiki.. Kuka Mara sauti tafara sbd tun farko batasan abinda ya rabata da rigar jikintaba, Yariga yagantama kila. Kuka Mara sauti takeyi tana Jin zafin haduwar jikin nasa da nata Amma bazata iya barin yagantaba ko yayane. Rigarsa yasaka hannu daya ya fara balle maballanta Yana yiwa Amal din wani kallon daya sata sake Shiga tashin hankali da firgici da mamaki. Yana Gama balle maballan ya zare ahankali take murdadden lafiyayyan jikinsa ya bayyana batareda ya zare hannu dayanba sbd anan ta manne Masa ya kalleta ganin hawayenta na tsananta gudu Ya sake Kai bakinsa kunnenta ahankali yace, "Kinafa sukarmun jiki da......da Ido ya nuna Mata kirjinta Yana Mata wani shegen kallo...... Da sauri ta qarasa fizge rigar jikinsa ta rufawa jikinta tana tashi jikinsa da sauri wata irin kunya da baqin ciki na cikata. Wani qayataccen murmushi yasake Mata a karo na farko sbd yanda tayi din kamar ba wadda tagama manna Masa su a Daren ba batareda tasaniba. Saukowa yai daga gadon Yana kallon time ya wuce toilet ba Riga ajikinsa dagashi Sai dogon wandon kayan baccin. Brush yayi da sauran abubuwanda zaiyi kafin yayi wanka yafito daureda towel ash a qugu jikinsa na bayyanarda ruwan wankan dayayi. Qin juyowa tayi ta kallesa tunda taji fitowarsa tareda sanyin qamshin Aesop dinsa na wanka daya gauraya dakin. Tanajin ya nufo inda take tayi saurin saukowa gadon ahankali batada wani qarfi ta zagaya ta daya bangaren ta shige toilet ta rufo kofar. Shiryawa yayi cikin navy blue Armani's da sai tsadaddun takarminsa da agogunansa masu tsadar gaske yayi order na plain tea da shuga free cookies sbd bayason zaki sosai. Sama sama yaci ya kunna wayarsa yakira al'amin ya fice daga dakin bayan yasaka daga babban boutique din Echelon din su Kira bayan mintina idan ta fito toilet tafada musu kayan datake buqata akawo Mata. Ficewa yayi ya nufi inda su al'amin ke jiransa. Tunda ya fito lifter Al-Amin yayi Masa kallo daya ya sauke Kansa ganin yanda komai nasa yake a kame da ajinsa kamar yanda yake Amma idanuwansa sun Dan sauya alamar rashin isashen bacci kokuma wani aikin daban. Barka da fitowa yai Masa Yana Masa Ina kwana tareda fara Koro Masa bayanin andawo da meeting din cikin hotel din sbd rashin time da Kuma rashin jinsa. **Ta Jima cikin toilet din tana gasa jikinta yadan sake Mata marar ma sbd magani dakuma tasamu yafara zubowa sosai sai ta Dan sake mata. Tun acan ta sako pad dinta ta fito sanyeda wata qatuwar bathrobe din daban ta Dan fara fitowa ahankali ganin baya dakin saita qarasa fitowa cikin sanyi da nutsuwa tazo gaban mirror ta zauna tana kallon fuskarta datayi fayau. Ajiyar zuciya ta sauke ahankali jikinta ba qarfi ta dauko handbag dinta da batasan waye ya dauko Mata ba ta bude ta dauko wayarta dake kashe ta kunna ahankali. Kafin tafara Kiran kowa Bilkisu tafara Kira tana dauka ahankali murya ba qarfi tace, Bilkisu mommy ta kiraki? Eh takira jiya tace Bata samun wayarki. Wani numfashin takaici ta sake tace, "Me Kika ce Mata to? Dan Sosa Kai Bilkisun tayi tace, "Cewa nayi Kun tafi asibiti tareda Sir. Wani qaramin tsoki takuma sakewa a ahankali kafin tace, "Idan tasake kiranki karki fadawa kowa baa gida na kwana ba, Kuma karki fadawa kowa shine ya daukeni din, Kinji?? Eh"tace tana sake tambayarta jikin nata. Naji sauki Zan dawo yau, Kosu mommy sundawa fa karki fadawa kowa nafada Miki. Insha Allah naji,Allah ya dawo daku lfy. Kashe wayar tayi tana cewa, "Nida waye?bayan nace kada kisake fadan Ina guri daya dashi. Bata rasa Turarenta Daman koyaushe a handbag dinta Dan haka nata Turaren tayi amfani dashi ta kasa Sha ko Mai. Boutique Suma sun Kira tace kawai su kawo mata dogayen riguna idan akwai, Akwai din Amma basuda tsayi half ne hakama masu tsayin yawanci basuda hannuwa Dan Haka Dole tasa aka kawo Mata Riga da wando masu fadi sai doguwar Rigar daya mai tsayi har qasa Amma batada hannu. Riga da wandon ta saka taci cookies itama da tea Mai kauri Babu shuga itama. Tana gamaw tash magani takira su mommy wainda basusan inda take dinba sbd tafiyarta da AQEEL ASAD wani tunani ne da Basu taba kawowa ko kusaba. Sama sama dukkaninsu sukai magana da ita sukayi Mata sannu kafin sukai sallama. Id card dinta tayita dubawa cikin Jakarta bata ganiba sbd siyan ticket taso Yi ta waya ta tafiyarta sbd takasa yarda da itace ta kwana a guri daya da Wanda bazata taba iya karban aurensaba. Bacci tafara dan Yi daga zaune guraren 3 sai gashi yadawo a Dan gajiye Dan Haka taqi bude idanuwanta tana jinsa Dan bata buqatan magana dashi. Kallo daya yayi Mata ya fahimci idonta biyu sbd yanda ta Kama jikinta. Tubewa yayi yayo wanka ya fito daureda towel ya shafa duk abinda zai shafa ya saka milk Riga da wandon Prada shima masu Fadi da kauri Ba zato taji qamshinsa yashiga hancinta ahankali, Qin bude idanuwanta tayi Sai Jin fuskarsa tayi ta shafi wuyanta Da qarfi ta sake rintse idanuwana tana qin budesu. "Yaya jikin?? "Ya Dena Miki ciwo? Kasawa tayi ta bude idanuwanta tareda janyewa daga inda yake din batareda ta juyoba ta kallesa qamshinsa kawai neman yagama cika kanta da hancinta. Tashi tayi zata bar gurin ya dawo da ita ta fada kan qafafunsa ya zira Kansa cikin wuyanta ya shaqi qamshinta ya lumshe fararen idanuwansa a hankali yace, "Kinsan meyene matsalan ciwonki?? Shiru tayi Masa tana son tashi daga qafafun nasa Ya riqe hannuwanta biyu cikin nasa ya sake miqa Kansa cikin kafadun wuyanta yace, "Kinason maganin wannan wahalan da kikesha kike wahalarmun da Mamina gurin neman magani???? Juyowa tayi ta kallesa batareda tasan tayi hakanba sbd ciwonta wani babban lamarine datake neman warakarsa idan har yasan inda zai samo Mata magani zataso hakan Ita kadai tasan azabar datakeji Duk Mai ganinta saidai ya tausaya Mata Amma basa gane abinda takeji din. Ahankali cikin kunnenta Yakuma furta, " kinaso??? Jikinta na mutuwa batareda tasan abinda yake nufiba ta daga Kai ahankali tana Dan rintse Idon fuskarsa dake cikin wuyanta. Juyo da fuskarta yayi suka fuskanci juna yana matse fuskokinsu ahankali yasake cewa, "Kin tabbata Yar Uncle?? Gyada Kai tayi ahankali itama tana sake rintse ido sbd idanuwansa dake yawo Akan fuskarta. Wani lalataccen murmushi yasake yana zura hannayensa ya zagayota yana Dora goshinsa akan nata dogayen hancinsu na gogar juna qasa qasa da wata muryar data sakata bude idanuwanta akansa yace, "Namiki Alqawarin Baki ko ayau Kika Gama wannan din,tunda kedai kikace kina buqatan Mijinki......... Zaro idanuwanta tayi cikin mummunan tashin hankalin abinda ta fahimci Yana nufi., Da sauri cikin zafi ta miqe wata irin kunya da haushin kanta na rufeta.. Tana jinsa Yana cewa, "Kinfasa ne? Kokuwa zuwa can din ya Miki nisa...... Kukan da batasan na meneneba ta fashe dashi tana jefa Masa pillow din dake dayar kujerar dakin sbd kunya da takaici. Riqe pillow din yai tareda hannunta Yana wani shegen murmushi mai nutsuwa yace, "Bazaki jira Mami tadawoba kikeson maganin???? Wani kukan tasake fashewa dashi tana kokawa qwace hannunta Dan yagama Kasheta da ranta da wannan maganar tasa. Ganin da gaske takeyin kukan ya janyota zaiyi magana ta qwace ya nufi toilet ta shige tana tunanin bazata iya sake kwanaba agurin yau wlh gida takeso Dole ya maidata bama tareda kowa yasan sunyi tafiya tareba har musamman su mommynta bazata taba son wani yasan da hakanba. ##MAMUH# MASU FIDDAMUN BOOK DAGA AREWABOOKS KUNYIMUN NE SBD CUTATARWA DAN HAKA BABU ABINDA ZANCE MUKU SAI ALLAH YA YAYE MUKU QYASHIN CIGABAN WANI YAKUMA SHIRYAKU IDAN KUNADA RABO YASA KU GANE KU DENA. INTRODUCING UNIQUE AND AFFORDABLE PART-TIME DIPLOMA AND DEGREE PROGRAMMES IN HEALTH RELATED COURSES. The Directorate for Consultancy Services and Continuous Education of the Kazaure School of Health Technology, Kazaure, Jigawa State, Nigeria wishes to inform the general public that it now offers the underlisted Health courses at its Kazaure centre. DIPLOMA 1. Dental Surgery Technician 2. Medical X- Ray Technician 3. Health Information Technician 4. National Diploma Biomedical Engineering 5. Public Health Technician 6. Junior Community Health Extension Worker (J-CHEW) 7. Community Health Extension Worker (RE-TRAINEE) DEGREE 1. Health Information Management 2.Public Health 3.English Language 4.Public Administration 5.Business Administration 6. Economics 7. Accounting 8.Computer Science 9.Mass Communication 10.Agricultural Economics Interested applicants can call the following phone Numbers for the application forms.(WhatsApp) 08035298851, Calls Only 07066542055 *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 51 Tana Shigewa toilet din ya saki wani boyayan murmushi wayarsa ta nuno haske Alamar shogowar sako ko Kira, Juyowa yayi ahankali ya kalli wayar yaga sunan Al-Amin ne Dan Haka ya dauka tareda miqewa tsaye yaje bakin Makeken window dayake dakin Yana amsa wayar cikin nutsuwa. Bayani ne akan angama komai sun saka hannu dayan kamfanin akan kasuwancin da sukazo Akan kullasa. Ajiyar zuciya ya sauke Mara karfi Yana cigaba da magana.. Bude kofar toilet din datayi ne yasashi Dan kallon kofar ya kalleta Da alamar kukan datayo duk a fuskarta datayi ja. Cigaba yayi da wayar Yana kallonta ta nufi inda handbag dinta take ta bude ta dauko hanbag dinta tana sake duba id card dinta Ticket zata siya gida zata tafi. Gama wayar yayi ya tsaya Yana kallonta cikin mamaki batareda yayi magana ba yakoma kan kujera ya zauna ya Dora kafa daya kan daya Yana kallonta. Duk tagama duba jakar batagansaba Dan Haka ta rintse Ido tana danne zuciyarta ta juyo ta fuskancesa batareda ta kallesaba ahankali tace, "Id card Dina fa?? Bakin da yayi maganar ya maida idanuwansa akai ya kalla kafin ya maida akan idanuwanta daseke qin kallonsa. "Gashi zo ki karba abinki" yafada yana kallonta. Batareda ta kallesaba ta nufosa ta miqa hannu ya Bata, Hannunsa ya miqa ya kamo hannunta yasake janyota jikinsa ya zaunar kan qafarsa Yana shinshinata kamar wani maye ya lumshe fararen idanuwansa ahankali cikin kunnenta yace, "Duk zafin kan Nan naki bakida wayo?? Shikenan daga nace ungo saikizo batareda kin duboba. Janye kunnenta tayi sbd lips dinsa dake taba fatar kunnenta gurin maganar Gashi riqo me kyau yamata takasa qwacewa. Sake dora lips dinsa yayi kan kunnen nata Wani masifaffen shock yashigeta ta rintse idanuwanta ahankali da qarfi, Cikin Yar rawar murya Mara sauti sosai tace, "Ni id card Dina nakeson kabani. Da wata irin murya qasa qasa yace, "Nine id card din, Yanzu kinada wani id dinne bayan ni? Gani Me zakiyi da Id din? Rawa jikinta yafara yi tana sake rintse idanuwanta tareda motsin qwacewa daga jikinsa Amma ya zagayeta da hannuwansa ne gabaki daya akan qafafun nasa tareda manneta da jikinsa ta bayanta ya saka Kai cikin wuyanta acan ya Dora bakinsa kan kunnenta. Ahankali Yana sake zagayota da kyau tareda hade tannayensa da nata saida yasake shafar kunnanta da lips dinsa ya lumshe Ido can qasa yace, "Me zakiyi da Id din uhmmm?? Batasan ya akai ta basa amsa idanuwanta a rufeba da cewa, "Gida Zan koma. Muryarta tasashi Dora lips dinsa kan kunnenta ya sakar Mata wani kiss daya sata qanqame hannunsa dake cikin nata ta sake rintse Ido. Qamshinta ya sake cusa Kansa cikin wuyanta ya shaqa Yana narkewa jikinta yace, "Mami Bata Nan bazan bar uwar babies Dina taje tayi zaman kadaiciba Ko gidana kike nufin Zaki koma ne??? Bude idanuwanta tayi cikin sauri tareda juyowa gabaki daya tana kallonsa da mamaki da fushin abinda ya fada harma da kunya" Wai uwar babies dinsa,Kuma gidan take son zuwa" Wlh yana cutarta.,dauke idanuwanta take neman Yi daga Kansa ya matsota jikinsa kirjinsu ya manne yayi wani irin lumshe Ido Yana saukar da ajiyar zuciya Mai sanyi kafin ya bude idanuwan nasa Yana shafa wuyanta da hannunsa 'daya, 'dayan Kuma ya manneta jikinsa dashi. Wani irin kallo yake Mata Yana shafa wuyanta Yasake Kai Kansa cikin wuyan ya shago tareda goga Mata fuskarsa a fatar wuyan Ta hadiye wani numfashi Mai zafi tana motsawa ahankali... Kirjinta ya dago ya kalla ahankali yace, "Kece dai Kika juyo da kanki kika.... Batasan lokacinda ta daga hannuwanta duka biyu ba ta rufe Masa Baki Wanda hakan ya sake bawa kirjinsu hadewa dakyau.. Wani kallo yasake jefa Mata bakinsa na rufe da hannuwanta masu taushi da Ido yace Mata, "Kashewa Mami 'da zakiyi?? Jin tayi kanta na namen bugawa da maganganunsa Bata San me zatayiba sai kawai tasake fashe Masa da kuka tana janye hannuwanta daga bakinsa...Bata Gama aje hannunba ya kamo fuskarta da hannuwansa biyu ya Dora bakinsa kan nata tareda zura harshensa Kai tsaye cikin bakinta ya fara laso yawunta ya hadiye cikin bakinsa Yana lumshe Ido kafin yafara kissing dinta cikin wani irin sanyin salo Yana sake manneta da jikinsa. Kamar mutuwar zaune tayi daga farkon Jin bakinsa Anata Saidataji yanda yaka kissing Yana Shan bakin nata yasata fita hayyacinta cikin tsoro,fargaba,tashin hankali da fushin ba zata. Ta bangare daya kasa motsawa tayi bare ta qwace kanta sbd wani abune yake faruwa da ita Wanda Bata taba yiba a rayuwarta, Ita namiji ba gabaki daya rayuwarta jikinsa Bai taba ta'ba nataba. Hawayane suka gangaro Mata daidai lokacin Kuma Kira yashigo wayarsa wadda take cikinsu Dan Haka vibrating dinsa yasashi sakinta ahankali Yana kallon fuskarta datai ja sbd kunya da kuka. Numfashi ya sauke ahankali Mai sanyi kafin ya juya ya dauki wayar yaga sunan Maminsa. Ajiyar zuciya yasake saukewa tareda Dan gyara muryansa dayasan Dole ta sauya kafin ya daga wayar a hankali cikin nutsuwa yakira sunanta Yana cewa, "Aslm alakm Mami barka da dare.. Da sauri Amal ta dago ta kalli wayar kafin tadan kallesa shima ita yake kalla Yana cigaba da wayar. Haj Zainab amsa gaisuwarsa tayi tareda tambayarsa aiki da tafiyan dayace Mata yayi tace, "Tun dazu Ina Kiran wayar Bilkisu Bata Shiga na Amal ma yanzu inata Kira Bata daukaba Daman zatayi magana ne da likita anjima zai Dan Mata tambayoyi idan Babu matsala. Ajiyar zuciya ya sauke Yana kallon Amal din datayi raurau da fuska tana hawayen kada yafadawa mommyn tana taredashi Dan Allah. Nutsar da muryarsa yayi cikin kwanciyar hankali da nutsuwar dayansaba magana da ita yace, "Karki damu Mami basai tayi magana dashiba insha Allah zaa Samar Mata magank idan baiyiba zataje taga likatan daga baya. Ajiyar zuciya Haj Zainab tayi cikin Dan Jin Dadi tace, "Allah yasa adace da Wanda zaka bincika din Idan baiyiba nafison zuwanta din Daman akan wayar sbd ba komai zaa ganeba. Jinjina Kai yayi ahankali Yana kallon Matarsa dake kan jikinsa yace, "Hakane Mami insha Allah zaa Dace ma. Cikin Jin Dadin zancensa da yanda ya shiga zancen tayi sallama dashi tana Jin hankalinta na kwanciya da zuwan da zai bar Amal din tayi taga likita. Yana Gama wayar ya ajiye Yana kallonta hawayenta na sake gangarowa Tama rasa ya zatayi da rayuwarta. "Kinji Mami ma tanason ki warke Dan Haka ki....... Tashi tayi daga jikinsa da sauri batareda tabari taji qarshen abinda zaiceba Kunnuwanta bazasu iya sauraran abubuwansaba. Toilet take kokarin komawa batareda tasan me zatayoba Tana Dora hannunta kan kofar toilet din yafada Mata abinda yasata fasa shiga toilet din ta juya ta nufi window ta tsaya tana kokarin dedeta numfashinta dake fita da sauri. Alwala yayo yafito sbd lokacin sallar magrib dayayi Yana fitowa ya fice dakin ya nufi inda zasuyi sallah dasu Al-Amin. Bayan sallar magrib Bai dawoba Saida yai sallar ishai daganan suka fita wani gurin shida Al-Amin. Itama ganin Bai dawowab tanata jiran dawowarsa ta tabbatar Masa da gida takeso su Bata id card nata Amma Bai dawoba. Qarfe Tara tashiga toilet tayi wanka da ruwan zafi ta fito ta shirya sharp sharp cikin Riga da wando na bacci masu tsantsi data saka aka kawo Mata daga boutique din cikin gurin sbd Bata iya bacci da Kaya masu nauyi sosai. Noodle tayi order taci tasake Shan magani da plain tea tayi brush tazo tazauna kan sofa tareda rufe jikinta da abin rufa tafara gyangyadi a zaune sbd maganinta akwai Mai Dan saka bacci Bata jimaba agurin bacci ya dauketa. Sai after 10 yashigo bayan sun qarasa kammala duk abinda sukazo Yi. Kallonta yayi yaga yanda ta takure tana bacci sbd kada tahau gadon yazo ya hau. Toilet ya wuce Saida yayi wanka dasu brush yafito ya shirya shima cikin Riga da wandon bacci masu santsi black Kamar nata yaso tada ita taci abinci saiyaga alamar taci sbd cup din daya gani ajiye na tea datasha bayan Gama cin abinci. Daukanta yayi ahankali ya nufi gadon da ita ya kwantar kafin shima ya hau ya kashe musu wuta tareda addua ya shige jikinta kaman baby ya kwanta shima ba jimawa baccin ya daukesa. Bacci tayi sosai Bata farkaba Ko asuba Shi kadaine ya farka yayi sallah da adhkars dinsa yagama yadawo ya kwanta tareda sake Shigewa jikinta. Qarfe tara da mintina ta farka tajisa cikin jikinta ya lafe Yana bacci hankalinsa kwance., Mamakin ganinta kan gadon yasata saurin duba jikinta taga rigarta tana jikinta Ta saki wani boyayyan numfashi tareda janye jikinta ta sauko gadon ta nufi toilet tayi brush da wanka ta sako pad ta fito da bathrobe ta nufi mirror Sharp sharp tashirya sbd kada ya farfka ya ganta ahakan. Riga da wando ta saka tareda saka qatuwar jacket akai sbd akwai sanyi tana gamawa Yana farkawa shima. Time yakalla yaga 10 harta wuce gashi jirgin 12 zasubi Dan Haka ya tashi ya nufi toilet yayo wanka dasu brush yafito daureda towel ash ya nufo gaban mirror din Yana kallonta tana tsaye tana hada kayan handbag dinta Dan yau ko Babu id saita tafi gida. Ba zato ya rungumeta ta baya cikin kunnenta ya furta, "Good morning Amal Sanda" ahankali qasa qasa kaman wanda baccin Bai ishesaba. Shiru tayi Masa tana zamewa tace, "Tafiya zanyi. Juyo da ita yayi suna fuskantar juna Yana kallon kayan jikinta da Basu fitar da jikinta tako inaba ya shaqi qamshinta Yana dago fuskarta yace, "Wa Zaki barwa Mijin idan kin tafi?? Qin kallon idonsa tayi ta janye tana cewa, "Banda miji n....." Bata qarasa ba ya jefata da wani kallo wani lafiyayyan murmushi na sauka kan fuskarsa ya sake janyota ya shaqi qamshinta Yana zura hannunsa cikin rigarta ya shafo cibiyarta... Numfashinta yakusa fizgewa daga kirjinta tayi saurin bude idanuwanta akansa tana kallonsa. Sake shafa cibiyarta yayi Yana lasar wuyanta da harshensa A wahalce ta fizgo magana daga bakinta tace, "Stop please.." Cikin kunnenta yace, "Duk duniya waye ya Isa yayi Miki hakan idan ba Mijinkiba??? Bata San lokacinda ta gyada Masa kaiba qafafuwanta na rawa. Wani murmushin Yakuma saki ya saketa tabar gurin da sauri. Shiryawa yayi a natse yayi musu ordern breakfast Ita tea da cake Tasha Shikuma yaci fries da black tea suna gamawa Suka fito hannunsa na riqe da nata dukkaninsu cikin qananun Kaya kwarjininsa sai sake bayyana yakeyi Suka nufi inda al'amin ke jiransu tun dazu. Bude mata mota yayi da Kansa tashiga kafin shikuma Al-Amin ya bude Masa yashiga Shikuma Al-Amin yadawo yashiga gaban motar driver yaja suka wuce. Sai a airport tagano id card dintama Yana hannun Al-Amin Ashe Aka miqa Mata suka wuce. Tunda suka shiga jirgi har lokacin hannunta na cikin nasa Kuma komai nasa a kame cikin nutsuwa kaman Wanda baya magana kwata kwata saima yadawo yana Bata mamaki. Suna sauka Kai tsaye IDON NERA Rs suka fara Isa securities na ganinsa suka Masa barka da zuwa cikin girmamawa Har sama ya rakata taqi barinsa shiga bedroom dinta tashige ta rufe Ya juya ya tafi Bilkisu na Masa a sauka lfy. ##MAMUH# INTRODUCING UNIQUE AND AFFORDABLE PART-TIME DIPLOMA AND DEGREE PROGRAMMES IN HEALTH RELATED COURSES. The Directorate for Consultancy Services and Continuous Education of the Kazaure School of Health Technology, Kazaure, Jigawa State, Nigeria wishes to inform the general public that it now offers the underlisted Health courses at its Kazaure centre. DIPLOMA 1. Dental Surgery Technician 2. Medical X- Ray Technician 3. Health Information Technician 4. National Diploma Biomedical Engineering 5. Public Health Technician 6. Junior Community Health Extension Worker (J-CHEW) 7. Community Health Extension Worker (RE-TRAINEE) DEGREE 1. Health Information Management 2.Public Health 3.English Language 4.Public Administration 5.Business Administration 6. Economics 7. Accounting 8.Computer Science 9.Mass Communication 10.Agricultural Economics Interested applicants can call the following phone Numbers for the application forms.(WhatsApp) 08035298851, Calls Only 07066542055 *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA! *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabook@Mamuhgee_* 52 Yana barin gidan Kai tsaye gidansa aka wuce dashi Daman Al-Amin qaninsa yazo daukansa airport shikuma malam Rabiu ne. Suna Isa gida Yana fitowa mota Kai tsaye sashen ummansa yafara wucewa. A Palo ya taddasu zaune itada umman Cameroon suna magana suna ganinsa sukai shiru suna amsa gaisuwarsa Kai tsaye fuskokinsu a Dan sake da kulawa ba kaman kwanaki ba Da alama sun sauko tunda dai fushin Babu abinda zai qara ko ragewa saima sake nesantasu dashi Zainab din ta qarasa samunsa a bagas tunda suna fushi dashi, Umman Cameroon ce tace gwara su sauya taku tunda masifa da balain ya kasa kwato musu shi daga hannun Zainab gwara Suma su koma Masa abin tausayi ta yanda Suma zai mutu akansu. Barka da dawowa umma tayi Masa tana Dan tambayarsa ya hanya, Amsawa yayi da dan mamaki kafin ya maida kallonsa kan mahaifiyarsa Yana karantar yanayinta cikin kulawa yace, "Umma kina lafiya dai right?? Gyada Masa Kai tayi tana danne zuciyarta daga duk wani fushi da bacin ran rabata da akai dashi ta Dan saki fuskarta tana cewa, "Lfy kalau alhmdllh, Ya hanya? Wani sanyayyan numfashi Mai sanyi ya saki a boye cikeda tausayin mahaifiyarsa da Koda yaushe take ganin kamar baya Sonta. Cikin kulawa yace, "Alhmdllh. Umman Cameroon ya kalla itama shi tadan kalla din cikin kulawa itama yace Mata, "Mutan Cameroon ya naki jikin??? Dan washe Baki tayi na farin cikin zancenaa tana Kuma son Hana sake Masa fuska sosai tace, "Lafiyata kalau bazan mutu ba saina sake ganin sauran 'yayanka duk da so kake ka aikani da wuri akan rigimarka. Dan gajeran murmushi kawai ya sake tareda miqewa ya fice Bayan yasake musu sallama. Yana Isa sashensa tun a babban palon farko mufeeda ta tarbesa fuskarta ba Yar sakewa sosai tayi Masa barka da zuwa tana kallon ummenta data fito daga bedroom dinta itama ta nufosa tana zuwa tayi hugging dinsa tana Masa barka da dawowa cikeda so. Amsawa yayi Yana dauke kallonsa daga kanta Dan baiga bacin ran fushin abinda tayiba. Sama suka wuce tare tana riqeda hannunsa suna shiga bedroom dinsa tabarsa yayi shirin wanka ko sallah da lokacinta yayi ta sauko zuwa kitchen Dan bada umarnin abinda zaa dafa Masa tinda ya dawo. Bai jimaba yafito ya nufi masallaci yayi sallah yadawo yakoma ya huta sosai sai laasar ya fito yaci abinci tareda Bilkees da mufeeda. Bai bar gidansaba sai bayan sallar ishai da yayi yaja mota da Kansa ya wuce gidan Maminsa. Yana Isa Kai tsaye ya shigo tun a palan qasa daya kusanto saman hancinta yajiyo Mata kusancinsa dasu Ta juyo da kanta kadan ta kalli kofar shigowa saman Daidai shigowarsa din sanyeda qananun kayan Nike masu kauri fuskarsa fresh kaman Wanda ya taso daga bacci lokacin. Shima ita ya kalla tana zaune tareda Bilkisu tana cin white rice da egg sauce cikin Dan qaramin plate Bilkisu Kuma kallo takeyi tana Taya Amal din zama. Miqewa Bilkisu tayi ganinsa Cikin girmamawa ta gaidasa tareda sulalewa tafice daga palon. Dauke kanta tayi daga bangarensa taci gaba da cin abincinta ahankali cikin nutsuwa tana Hana kanta sake waiwayowa. Ahankali ya qaraso ya durkuso kadan ba zato yayi kissing kumatunta tareda furta Mata Saida safe ya juya ya fice sbd Idan yayi Wasa zai iya raba dare a gidan baisaniba. Harya fice Bata dagoba Bata Dena cin abincinta ba. Dawowar Bilkisu ce ta tabbatar Mata daya bar gidan gabaki daya Dan Haka tana gamawa batai wani doguwar firaba ta shige ta kwanta. Washe gari Kiran Ahmed tayi qarfe goma ya iso Suka wuce makaranta. Acan ta wuni sai yamma sosai ta dawo Shima ranar wani irin busy ya zama Dan Haka Bai samu zuwa gidanba saida daddare bayan harta kwanta yashiga har dakinta yayi kissing goshinta tana jinsa harya fice tukuna bacci ya dauketa. Washe gari ma Haka ta wuni makaranta sbd zaman gida Babu Dadi tunda Babu kowa, Haka ta ringa rayuwar kadaici agidan Babu kowa shiyasa take wuni makaranta sai yamma ta dawo, Shima ayyukane masu zafi suka Sha Kansa shiyasa iyakacinsa yazo da safe yaganta kokuma da daddare, Su Haj Maryamah kuwa ganin sun nuna Masa tuba da sallamawa akan komai Yana nuna Mata kauna da kulawa fiyeda kowane lokaci Dan tausayinta yakeji yanda ta Hana kanta sukuni, Ita kanta umma Cameroon yanzu ne suke gane Masa sai suka gano masifar wani lokaci batayi, Da wannan Haj Maryamah ta ringa lafewa yau ciwo go lafiya ta ringa cinye lokacinsa tana hanasa zuwa gidan Zainab batareda ma sunsan Bata qasar ba. Ita kanta Bilkisu ganin yanda yake da iyayensa sun shirya sosai taga hankalinsu kaman ya kwanta saita hau murya Dan kuwa tasan warwarewarsa dasu Zainab ne kawai zaisa su umman su sake Haka Dan Haka itama saita kwantar da hankalinta ta ringa zuba Masa iyayi da kissa kala kala duk da Bai dawo yanda yake a baya da itaba sbd zuciyarsa dake shakkar kishinta ysata fidda zancen nan Amma dai duk da hakan lafiya kalau suke zamansu Babu tauyewa ko wani dogon sauyin. Sanin ya Saba zuwa duk dare yasa yanzu tasamu kanta da Bata shigewa sa wuri bacci saiyazo sbd batason Yana shiga dakinta Dan Bilkisu dake iya gani karta fadawa mommy kosu Anty Fareedah da Siddi ayi tinanin wani abin. Yana wucewa take Shigewa ta kwanta Kuma har wannan lokacin magana dai bata hadata dashi Dan haryanxu Bata karbi auren nasaba. Satinsu Haj Zainab biyi da kwanaki suka dawo Tayi farin ciki da murnan dawowarsu sbd Ba'a taba tafiya batareda Babu dayansuba acikinsu sai a wannan karon Kuma Suma sunyi kewarta. Ranar dasuka dawo baizoba sbd tafiyar Rana daya dashima yayi. Jikin mommynta ta lafe tana zuba Mata shagwaban barinta dasukai. Ita kanta Haj Zainab din daqyar tayi kwanakin sbd tunanin yanda Amal din take rayuwa ita kadai duk basa Nan gashi AQEEL dinma yayi tafiya alokacin tasan ba lallai yasamu time din zuwa dubatab. Washe gari qarfe goma ta ajiye siddi airport ta wuce Abuja gidanta Suna ajiyeta Ahmed ya juya da ita zuwa school. Da wuri ta dawo yau din Dan Haka tan yin wanka ta fito sukaci abinci a dining atareda Anty Fareedah da itama ta fita sai alokacin tadawo. Suna gamawa gurin mommy suka dawo suka zauna suna fira. Da daddare kowannensu ya halarta a dining zasuci abinci Banda ita sai gashi ya shigo a natse sanyeda fararen hoodie Balenciaga sweater da wandonsu. Kyansa da sauran kuruciyarsa ne suka bayyana sosai qamshinsa yana tashi ahankali. Cikin farin cikin ganinsa Haj Zainab ta tarbesa tareda jansa Suka nufi dining Daman Bai samu yaci dinner ba sbd ayyukan da sai ayau yasamu sakinsu ya sallama. Anty Fareedah ma gaidasa tayi cikin sakewar fuska da girmamawa, Hannu ya miqawa uncle Lulu suka gaisa kafin ya zauna gefen Maminsa data ja Masa kujeran da kanta. Haj Zainab ta zuba Masa abincin da kanta kafin ta zauna. Amal ce ta sauko sanyeda farar chiffon blouse da skinny jeans blue sai qaramar hula akanta da wayarta a hannunta. Bata Ankara dashiba Saida tazo zata zauna taji qamshinsa agurin ahankali ta dago Kai tana dubawa idonta ya Shiga nasa. Satar kallon Mommy da uncle Lulu tayi taga hankalinsu na kan abincinsu Dan Haka ta zauna ahankali tanaqin kallon inda yake. Abincin sukeci ahankali Wanda kowa yayi tsit sbd AQEEL dake table din. Suna kammalawa ita tafara miqewa tabar gurin text yashigo wayarta tana dubawa taga abinda aka rubuto Wanda yasata dakatawa gabanta na faduwa sbd gane Wanda ya turo din. "Yaya zaayi da goodnight kiss Din Matata yau? Kasa juyowa tayi sbd mamaki da tsoron kada wani ma ya iya fahimtar meyake faruwa. Sama take kokarin hayewa wani sakon yashigo. "Ko a bedroom dinki ne zanzo na Bata sbd na Saba kuma. Ahankali ta juya ta wuce kitchen sbd tasan Babu abinda zaisa ya shigo kitchen Dan wlh ta gwammaci kwana a kitchen din har sai yabar gidan, Ko kallonta batason yanayi gabansu mommy bare a dauka wani abin Sam ta tsana hakan. Ahankali ya saka hannunsa cikin plate din daya Gama cin abinci ya Dan shafa maiqo ya dago ya kalli Haj Zainab cikin fuskewa yace, "Mami Ina buqatan wanke hannuna inaga maiqo ya taba. Miqewa tayi cikin kulawa tana cewa, "Ohh akawo ruwan anan inaga saika.... No Mami inaga Bari naje kitchen kawai. Miqewa yayi Yana cewa, "Zaunawanki zanje da kaina inaga. Anty Fareedah ce ta taso tana cewa, "Let me lea..... Itama katseta yayi cikin nutsuwa da cewa, "No thanks Zan iya. Dawowa tayi ta zauna tana cewa ok. Kitchen din ya nufa a natse ya Shiga. Tsaye take jingine da fridge tana sake karanta sakonsa wani irin kunya na dabaibayeta ita kadai Batasan dashiba sai jinsa tayi ya dagata ya Dora ya zaunar kan freezer dake gefen fridge din. Tsayewa yayi gabanta tareda janyota jikinsa suka hade ya cusa Kansa cikin wuyanta yafara shaqar kamshinta ya lumshe Ido tareda sauke ajiyan zuciya Mai sanyi kafin ya dago Yana kallon fuskarta data sauke idanuwanta taqi kallonsa zuciyarta na bugawa. Hade fuskarsa yayi da tata ya sakar Mata numfashinsa Mai dumi a kan fuska kafin ya goga Mata hancinsa ya bude Baki ahankali yace, "Gudowa kikayi Nan boyo kokuma godowa Nan kikayi dan nasameki?? Dago Idanuwanta tayi ta kallesa batasan lokacinda ta bude nata bakinba itama ahankali tace, "Waya nazo Yi anan. Yana kallon bakinta ya zira hannunsa daya ya zare wayar dake hannunta ahankali ya saka cikin aljihunsa Yana cewa, "Kodai numberna kike kokarin haddacewa?? Dukansa tayi a kirji da sauri tana neman Bata fuska da abinda ya fada din...zatayi magana ya Dora bakinsa akan nata tareda kamo harshenta Yana tsotsa.. Shiru kitchen din ya dauka sbd shaanin dake wakana acikinsa Bilkisu data kwaso kayan da aka Gama cin abinci dasu a dining ta shigo kitchen din Kai tsaye Bata ankaraba sai data kawo tsakiyar Kitchen din A rikice ta saki kayan hannunta tana sauke Kai da sauri ta juya zata koma Amal tayi saurin dirowa da gudu ta riketa tana hanata juyawa. Anty Fareedah ce tashigo da sauri Jin barin kayan tana shigowa ya fice hankalinsa kwance kaman Babu abinda yake aikatawa. Yana fitowa Saida safe yayiw Maminsa da uncle Lulu yafice. Tambaya lafiya Anty Fareedah takeyi tana kallon kayan dake qasan Amal hade fuska tayi tareda Hana Bilkisu magana ta juya ta fice daga kitchen din itama ta haye sama tana gyara rigarta data juye sosai. Bilkisu cikin daburcewa tacewa Anty Fareedah Babu komai Bari ne kawai tayi. Dan fada sama sama anty Fareedah tayi Mata kafin ta juya ta fice. ##MAMUH# INTRODUCING UNIQUE AND AFFORDABLE PART-TIME DIPLOMA AND DEGREE PROGRAMMES IN HEALTH RELATED COURSES. The Directorate for Consultancy Services and Continuous Education of the Kazaure School of Health Technology, Kazaure, Jigawa State, Nigeria wishes to inform the general public that it now offers the underlisted Health courses at its Kazaure centre. DIPLOMA 1. Dental Surgery Technician 2. Medical X- Ray Technician 3. Health Information Technician 4. National Diploma Biomedical Engineering 5. Public Health Technician 6. Junior Community Health Extension Worker (J-CHEW) 7. Community Health Extension Worker (RE-TRAINEE) DEGREE 1. Health Information Management 2.Public Health 3.English Language 4.Public Administration 5.Business Administration 6. Economics 7. Accounting 8.Computer Science 9.Mass Communication 10.Agricultural Economics Interested applicants can call the following phone Numbers for the application forms.(WhatsApp) 08035298851, Calls Only 07066542055 *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 53 Tana Shiga bedroom dinta toilet ta wuce Kai tsaye ta fara wanke fuskarta da ruwan sanyi sbd wani dumi datakeyi Mata na kunya da faduwar gaban ba mommy ko Anty Fareedah bane suka shigo kitchen din alokacin. Ajiyar zuciya ta sauke tareda janyo qaramin towel tana goge fuskarta ta fito jikinta ba qwari ta nufi kujera ta zauna tareda lalaban wayarta zata duba Abu sai Bata gantaba, Tashi tayi tana sake dubawa dakin Bata gantaba sai ta nufi kofa ta fito Kai tsaye ta sauko kasa Su mommyn na Palo zaune suna fira ta wucesu ta nufi kitchen ta duba wayan a inda suka tsaya Amma Bata gantaba. Bilkisu dake wanke kayan da aka Gama cin abinci dasu tana ganin shogowarta ta fara sinne Kai tana kunyar hada Ido da Amal din sbd mugun ganin datayi musu. Itama Amal din kunyar kanta da hada Ido da Bilkisun takeyi Dan Haka batareda ta kalletaba tace, "Bilkisu wayata Bata kitchen dinnan? Baki gantaba? "Banganiba Anty Amma ko Zaki Kira da wayata saikiji inda take. Saka kiran wayar sukai da wayar Bilkisun Amma baa dagaba tanata ringing. Mamaki ne yakama Amal ta juya tana tunanin inda ta ajiyeta. Dakinta takoma tana kokarin sake dubawa sai tunaninta ya dawo Akan lokacinda AQEEL din ya zare wayar a hannunta. Dafe goshinta tayi tana zama bakin gadonta a darare tana tunanin ya zatayi babu wayarta a hannunta tana hannunsa, Da gangan yayi kokuma mantawa yayi? Yanxu shikenan zai iya duba Mata waya ya bincika Mata. Bata kaunar kowama yasan tamasan da zamansa bare ayi wani tunanin da mommy zata saka ta kirasa ya Aiko Ahmed da wayarta ko nasa driver din. Rintse Ido tayi tareda sake sauke numfashi kafin ta miqe ahankali tanajin qamshin turarensa daya maqele a kayanta daga dazun din, Tubewa tayi ta saka kayan bacci tadawo ta kwanta ko brushi takasayi tana kwantawa ba Bata lokaci bacci ya dauketa. Shi kansa Saida ya Isa gidan karatunsa yaji wayarta aljihunsa Dan Haka ya cirota ya kalli hotonta dake gaban wayar Wanda sukayi su uku tareda ita da mommynsu da Siddi. Kasancewar akwai Siddi cikin hoton ya ajiye wayar bazai iya cigaba da kallaba Dan ita din ba Muharramarsa bace Kuma matar aure akai. Bai iya aikin dayaso yiba anan din Dan Haka sai kawai ya ajiye komai ya nufi gida. ****Washe gari har karfe goma Sha daya Ahmed be zoba sbd batada wayar sanar dashi time din dazata tafi makaranta Gashi batason kowa yasan batada waya Dan Haka saita shirya kawai ta lallaba ta fita da motarta data Gama qura sbd anjima baa fita da itaba. Gurin wankin motar tafara biyawa Dama akwai abinda zata saya a babban shopping mall din gurin Dan Haka ta shiga ta Dan Yi siyayyar sabbin undies da kayan wankanta dasuka qare. Tana fitowa angama Dan Haka ta biya tabar gurin ta nufi school. Tana Isa hartayi latti Dan Haka Bata sami lecture din 12 ba sai kawai ta jira na 2. Sai 5 ta fito makaranta a matuqar gajiye driving dinma a gajiye takeyinsa tana fitowa gate din makarantar motar Ahmed na kokarin shiga. Tsayar dashi tayi ya juyo ya biyo bayanta suka Dan janye sosai daga makaranta taga Yana binta sai tayi parking tana jiran ya fito yazo tace Masa ya wuce kawai. Fitowa motar yayi ya qaraso gurinta ahankali cikin girmamawa yace, "Barka da yamma Ms Amal. Barka Ahmed, Katafi kawai tunda nama Riga nagama gida zankoma Wayana ne bayanan shiyasa ban kiraba. Dan Sosa Kansa da Babu sumar komai yayi yace, Eh Ina tareda Sir ne ai Shine yake kiranki Ni Zan tafi da wannan motar ne. Dagowa tayi ta mirror dinta ta kalli motar da akace Yana ciki Yana kiranta. Kamar bazata ba Amma sbd wayarta dake hannunsa tanason karba yasata sauke numfashi a ahankali tareda daukan handbag dinta Ahmed yayi saurin bude Mata motar Yana matsawa ta ziro qafafunta ta fito. Dakatawa tayi kaman ta dauki kayanta dake Bayan motar wainda ta siyo sbd kada Ahmed yagansu din Saikuma ta fasa sbd Babu yanda zaayi yagani tunda a shopping bags suke. Tunda ta nufo motar ya kafeta da mayun idanuwansa Yana Mata wani irin kallo, Doguwar rigace ajikinta Egyptian abaya brown da veil dinta datayi Rollin akanta sai handbag da wedges Versace takalmi masu tudu da tsada sosai. Bata wani kwalliya Daman shiyasa koyaushe a natural dinta take. Wani irin boyayyan numfashi ya sauke lokacinda ta qaraso, Ya bude motar ya fito ahankali cikin nutsuwa Yana sanyeda milk luxury yadi Mai shegiyar tsada, Batareda ya kalletaba ya bude Mata gaban motar ahankali tashiga ta zauna ya rufe Mata kafin ya zagaya ya Shiga ya rufe sai alokacin ya juyo ya kalleta tareda sake sauke ajiyan zuciya ahankali kafin ya tada motar suka bar gurin shikuma Ahmed yaja tata mota yabi bayansu. Ahankali yasake waiwayowa ya kalleta ganin yanda takasa juyowa ta kallesa bare tayi Masa magana. Kasa riqe Kansa yai shima ya miqa hannunsa daya ya kamo hannunta batareda shima yayi maganar ba. Kai tsaye gidan karatunsa ya nufa dasu bata luraba Saida suka shiga harabar gidan yayi parking. Juyowa tayi ta kallesa tana marairaice fuska batareda ta bude Baki tayi maganaba. Kashe motar yayi daidai shigowar Ahmed da motarta yayi parking ya kashe ya fito ya nufi waje gurin securities ya zauna kafin akirasa Kuma. Fitowa yayi motan tareda zagayowa ya bude Mata ya kamo hannunta Ta zame tana cewa, "Wayata fa zakaban Ni gida zankoma. Bai iya cewa komaiba sbd shima a gajiyen yake hutawa zaiyi Ya kamo hannunta ya cirota daga motan Yana yin ciki da ita. Haj Maryamah da umma dake zaune cikin mota daga can nesa da gidan suka sauke numfashi Mai zafi atare ganin Tabbas AQEEL da Amal dince yashiga gidan, Tun a hanya suka hadu dasu a traffic jam Amma Bai lura dasu ba sukuma tsaf sun gansa da Amal din gaban motar da Haka suka biyo bayansa Dan cire shakkun tashin hankalin tarewa tayine basuda labari kokuwa. Juyawa sukai da driver suka bar gurin Haj Maryamah na tunanin Anya ba Sanya zasuyiba idan sukai shiru batareda saninsu ba AQEEL ya tare da yarinyar Nan wani abun yazo ya shiga tsakaninsu Yaya zasuyi da rayuwarsu. ***Kai tsaye bedroom dinsa ya nufa da ita a gajiye yake sosai Dan Haka suna shiga fuska a gajiye ya nufi toilet tashige wanka yayo yafito daureda towel Yana kallon yanda taja ta tsaya bakin kofa ta tashi daga kan gadon daya barta. Wani kasalallen numfashi da murmushi yasaki lokaci daya kafin ya nufeta ahankali jikinsa da Dan sanyin ruwan wankansa. Baya tabasa sbd bazata iya kallonsa a yanayin dayake ciki dinba. Ahankali ya miqa hannuwansa ya rungumeta ta baya tareda saka Kansa kafadanta Yana sauke ajiyar zuciya ahankali yace, "Nagaji sosai Ina buqatan hutawa da Matata Dan itama ta gaji da alama. Zamewa take kokarin Yi ya juyo da ita tareda matseta jikin kofar suna fuskantar juna kirjinsa ya danne nata kirjin kadan ya lumshe fararen idanuwansa dake cikeda gajiya ya budesu ahankali kan kirjinta dake hade da nasa din yayiwa gurin wani irin kallo Yana sake zagayota da hannayensa yace, "Da izinin wa Kika fita da kanki yau?? Uhummn? Ahankali ta bude Baki batareda tasaniba tace, "Ahmed baizoba,Kuma wayana baya hannuna bankirasaba..... Wani qayataccen murmushi Mai sanyi ya saki Jin yanda ta amsa batareda tasan tana amsawarba. Sake matseta yayi Yana goga kirjinsa a nata ya sake rungumo qugunta suna hadewa sosai ya saka hannu daya Yana zare Mata rolling din kanta. Jefarda veil din yayi Yana shafa wuyanta zuwa sama saman kirjinta ahankali Yana kallon idanuwanta dake rufe tana qanqanmesa cikin rawar jiki sbd fargaba. Rigar tata Mai dogon zip ce a gaba Dan Haka ya Dora hannunsa kan zip din ahankali zai ja ta riqe hannunsa ahankali tareda bude idanuwanta ta kallesa tana girgiza kai jikinta gabaki daya a mace. Shima ahankali ya girgiza Mata Kai tareda janyo zip din ahankali zuwa qasa take baqar Lacy underwired bra dinta ta bayyana rigarta ta sauka gabaki daya long skintight dinta shima ya bayyana sai shafaffen cikinta, Akan bra dinta Mai transparent lace ya saukar da idonsa Yana sake sauke wani nannauyan numfashi Mai sanyi da sake saukar Mai da kasala. Kasa komai yayi sai Kansa daya saka kan kirjinta ya shaqi qamshinta yana shafo bayanta da tafin hannuwansa masu tsananin taushi da sanyi.. Gangaro da hannunsa yai ya shafi cibiyarta Take numfashinta yakusa daukewa ta qanqanmesa tana rufe idanuwanta da qarfi sbd Bai Dena shafa cikintaba zuwa cibiyarta. Dagowa yayi ya kamo fuskarta ahankali Yana kallonta jikinsa na sake daukan dumin jikinta sbd Babu Mai Kaya ajikinsu. Gangaro da idanuwansa ya sake Yi kan bra dinta data zauna daidai akan kirjinta dayake iya ganinsu ta cikin transparent lace din suna fizge duk wata jijiyar hakurin cikin kansa. Hannunsa ya dago yakai akai cikin nutsuwa da sanyi ya shafa saman kafin ya gangara da hannun inda hannun bra din take a kafadanta ya zamesa ahankali yafara saukar dashi Daman kirjinta daya yafara bayyana Ahankali ta riqe hannunsa tareda sake Shigewa jikinsa sosai sbd yanda yake kallon kirjinta kaman idan suka shiga hannunsa rabata dasu zaiyi. Abinda Bata saniba shine sake shigarta jininsa a wannan lokacin da kirjinta daya yafara fitowa shine babban bude Masa aiki datayi Dan kuwa saura kiris towel dinsa ya subuce itace tayi saurin riqe Masa shi jikinta na rawa Dan bazata taba kaunar ganin komaiba. Da hannu biyu ta riqe towel din tareda dagowa ta kallesa ganin yaqi kamawa yabarta da riqon towel din Yana Mata wani shegen kallon dayasata kusan sakin towel din Amma ta sake qanqanmesa tana jinsa Yana yawo da hannuwansa tsakiyar kirjinta zuwa bayanta inda hook na bra dinta Yana shafawa.. Sauyawa idanuwanta sukai ta zuba Masa idanuwanta tana girgiza Masa Kai ahankali akan kada ya bude hook din Gashi takasa sakin towel dinsa Dan tana saki qasa zaiyi.... Tanaji yafara bude hook din Yana shafa Mata fuskarsa acikin wuyanta Yana sauke Mata numfashinsa Mai dumi.. Rawa jikinta keyi tareda wani irn sanyi da mutuwa sbd shafarsa da numfashinsa sun kashe koina jikinta. Yana balle Mata bra ta rintse idanuwanta tareda budesu ta dago ta kallesa da jajayen idanuwansa da nata dasuka sauya, Daqyar ta iya tuna tanada bakin da ake magana dashi ta budesa ahankali zatayi magana yakalli bakin tareda Kai nasa ya Dora akai tareda kamo harshenta ya tsotsa dakyau Yana qarasa zare bra dinta yayi wurgi da ita 'dumin asalin kirjinta suka hadu da nasa da Babu Kaya wani numfashi ya fizgo da qarfi sbd barin kirjinsa dayaso yi bakinsa na cikin nata Yana tsotsanta kaman his life depends on it. ##MAMUH# *AYYIRIRIRI AHAYYE CHAS 💃🏼💃🏼💃🏼 sunan wata waƙa wai ita LUWAI* _Ana tayi muna tayi manyan mata dai da gaske sun dage sai sun zama kalar gaban mota kalar camera tare da gudummawar Mg's skin care Hajia ta kina ina ake ta wannan harkar arziƙin mata nata glowing suna faranta zuciyar mazajensu da laushi da santsin fatar su ke kina nan kina fama jiki duk kirci😱😱?_ Ah haba madam yunƙuro ayi tafiyar nan dake ki shiga ki wataya acikin shahararrun matan nan da ko'ina ake fatan gani dan an daɗe ana jin su watau *team glow by Mg's* Macen da ta isa itace mace karki bari ki zama cikin irin muna matan nan da suka rako mata duniya kuna tafe da mijinki yana kallon wata har miyau na zuba tsabar haɗuwarta da kyan fatarta Mg's skin care sune sirrin duk wata macen da ta isa a ɗaga kai a kira da suna mace wacce ba'a jin kunyar shiga taro da ita daga nan har villah kizo/kuzo mu haɗe a wannan ƙasaitacciyar tafiyar ta Mg's skin care domin sune na gaban gaba sune suka ciri tuta indai a harkar gyaran skin ce hajiata kiyi wani fresh kiyi smooth wow🥰🥰🥰kina tafe kina walwali idan fa kina amfani da *Mg's skin care* ba kya buƙatar ko wanne irin mai product ɗinmu katt ne duk matsalar fatarki muna da maganinta uhmm inata miki labari nace ba sister shin meye matsalarki ta gaban goshin ƴallaɓai? Acne?, pimples? spot?, strech marks?, sunburn?. to hutas bi'izinilLah muna da maganin matsalarki kina ganin mata a tiktok fuska luwai lumus kice dama ni ko? to in dai kina tare da *Mg's* matsalarki tazo ƙarshe bama cika baki gaskiya itace takenmu haka nan kuma siyen nagari mai da kuɗi gida *MG's skin care gagarabadau* Price ɗinmu daidaitacce ne sannan kuma dai dai da aljihunku *Soap price:4k* maiso yy mgn 08062991549 07046881166 07067210195 Call 08064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook: mg's skincare Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki Small 12k Medium 14k Babba 20k *BE PART OF THE GLOW TEAM KARKU BARI A BAKU LABARI* INTRODUCING UNIQUE AND AFFORDABLE PART-TIME DIPLOMA AND DEGREE PROGRAMMES IN HEALTH RELATED COURSES. The Directorate for Consultancy Services and Continuous Education of the Kazaure School of Health Technology, Kazaure, Jigawa State, Nigeria wishes to inform the general public that it now offers the underlisted Health courses at its Kazaure centre. DIPLOMA 1. Dental Surgery Technician 2. Medical X- Ray Technician 3. Health Information Technician 4. National Diploma Biomedical Engineering 5. Public Health Technician 6. Junior Community Health Extension Worker (J-CHEW) 7. Community Health Extension Worker (RE-TRAINEE) DEGREE 1. Health Information Management 2.Public Health 3.English Language 4.Public Administration 5.Business Administration 6. Economics 7. Accounting 8.Computer Science 9.Mass Communication 10.Agricultural Economics Interested applicants can call the following phone Numbers for the application forms.(WhatsApp) 08035298851, Calls Only 07066542055 *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 54 _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ ______ ******** Kasa ko rawa jikinta yai sbd mutuwa da sanyin daya dauka sosai, Gangaro da hannuwansa yayi ya nufi kirjinta har lokacin bakinta yakesha Yana zuqan yawun bakinta dake sake juyar Masa da Kai, Saukar hannunsa akan kirjinta yasa numfashinta daukewa gabaki daya jininta ya sake tana rasa balance dinta ya tallafota jikinsa shima Yana rasa nasa balance din ya dauketa sai kan fadadden lafiyayyan gadon nasa dake shimfide da lafiyayyun beddings masu tsada da taushi. Fararen kirjinta yakewa wani kallo idanuwansa na Shigewa ya sake saka bakinsa cikin nata tasake zuqan wani kiss din kafin ya iya dago Kansa ya nufi kirjin dasuke tsole idanuwansa da ganinsa hannuwansa Kuma na shafa cikinta dake saka numfashinta barazanar barinta zuciyarta na harbawa da qarfi idanuwanta a rufe... Wani irin knocking kofar babban palon shigowa gidan yasashi tsayawa cak daidai bakinsa dake gap da Isa gurin... Wani mummunan ciwon kai ne ya Sara Masa dayaji bugun kofar tareda Kiran sunansa da akai.. Muryar mahaifiyarsa ne haj Maryamah wadda takasa komawa gida ta dawo Dan tabbatarda Amal dince tagani taredashi dakuma abinda ya kawosu gidan tunda ba tarewa tayiba. Wani irin ciwon kai ya saukar Masa Mai tsanani lokaci daya da wannan bugun kofar dakuma Jin ko waye da bazai iya barinta ba sbd yasan ta tabbarda Yana gidan tunda taga motarsa a harabar gidan. Kasa motsawa yayi Saida yadauki tsawon mintina masu Dan yawa kafin ya iya sauke numfashi ahankali ya miqe ya shirya cikin hoodie Riga da wandon Calvin Klein black ya rufe Kansa dake barazanar tsagewa sbd ciwon dayake Masa. Cikin dauriya ya fito fuskarsa a kame Yana kokarin boye damuwar Kansa dake ciwon. Bude kofar yayi ahankali saiga Haj Maryamah din ita kadai Umma dai tana daga mota zaune tana kallonsu sbd kada ya juye laifin akanta tunda komai yafaru cewa yakeyi itace take saka uwarsa. Kallonsa Haj Maryamah tayi cikin mamakin ganin idanuwansa jajir fuskarsa a kame. A natse yace, Umma me kikazo Yi Ana Kuma? Lfy dai ko? Bismillah. Matsa Mata yayi ta shigo ciki tana kasa kallon fuskarsa sbd ganin kaman yanayinsa ba lafiya ba. Tana shigowa Bata zaunaba ta Dan kalli lafiyayyan palon dakusan komai na nan gida yafi na can nasu tsaruwa sbd yafison rayuwar kadaicinsa tun a baya. Ganin babu motsin kowa yasata dawo da kallonta Kansa cikin kulawa tace, Komai lfy kalau,Daman zamu wuce ne na tambaya securities sukace kana ciki shiyasa na tsaya muyi wata magana Amma Kuma Naga kaman you're not ok, Lafiya dai? Wani Abu na damunka ne? Zaunawa yayi ahankali tareda Dan rufe idanuwansa ahankali ya bude anatse ya bude Baki cikin nauyin da Kansa yayi yace, Ina fama da ciwon kai Mai tsanani umma,ko Zaki bar maganar idan nadawo gida sai muyi¿ Cikin kulawa tace, "Shikenan ba damuwa idan kadawo din koba yauba ma ko zuwa kowane lokacinema sai muyi, Amma dai kaga likata da wannan ciwon kan naka may b stress ne. Gyada Kai yayi ahankali Yana kasa magana. Kofa tanufa tana sake waiwayowa tana Masa fatan sauki da kallon corridor na hanyar bedroom dinsa. Tana fitowa takasa samun nutsuwa suna barin gidan takira Dr ta turasa gidan akan yaje ya duba AQEEL din Idanma Amal tana gidan idan Dr yazo Dole ta fito tayi gida. Suna fita bazai iya magana da securities a lokacin ba Dan Haka ya koma bedroom din nasa ya tadda Amal ta maida kayanta tana zaune tana jiran tafiyan Haj Maryamah din. Kallonta yai ahankali ya Isa bakin gado ya zauna cikin sanyi da nutsuwa yace, "Ahmed ya maidaki gida karkiyi driving da kanki Zanzo gidan daga baya. Miqewa tsaye tayi ta nufi kofa harta Dora hannunta akai zata bude sai ta dakata tareda rufe idanuwanta ta bude ahankali tareda juyowa ta kallesa taga harya kwanta ya rufe idanuwansa. Kasa fita tayi ta tsaya agurin tana rasa abinyi tsakanin tafiyarta da tsayawa ganin halinda yashiga. Jin alaman Bata fita yasashi bude idanuwansa ahankali ya kalleta yaga itama shi din take kalla ahankali ya daga hannunsa ya miqa Mata saikuma takasa zuwa ta tsaya tareda sauke idonta daga kallonsa. Ahankali yasake tasowa ya qaraso inda take ya Kama hannunta ya nufi kofa da ita suka fito har harabar gidan yakira Ahmed a waya yashigo ya dauketa da motar AQEEL din Suka nufi gida shikuma yakoma ciki daqyar yayi alwalan magrib ya fito Ana Gama sallah yadawo ciki sbd Kansa din dayake matuqar ciwon sosai. Zuwan Dr ya dubasa yabasa magani take bacci ya daukesa. Bai farkaba sai 10 Istigfar yayi ya tashi yayo alwala yayi sallar ishai ya tattara ya nufi gida. Yana zuwa sama sama ya Dan ci abinci tareda familynsa ya shige sbd har lokacin da sauran ciwon kai da mutuwar jiki ataredashi. Itama tana Isa gida Kai tsaye sama ta haye tashige dakinta ta zauna tsawon mintina ta sake dawowa daidai daga abinda yaso faruwa da ita ayau din. Ajiyar zuciya ta sauke cikin kunya da haushin kanta kafin ta miqe tayo wanka tareda alwala tayi sallar magrib ta zauna tareda fadawa tunani Mai zurfi saiga Anty Fareedah. Kallonta Anty Fareedah tayi tace, "Bada motanki Kika fita bane Naga Baki dawo da itaba. Dan sauke numfashi tayi cikin basar da zancen tace, "Tsayawa tayi acan sbd na kwana biyu ban fita da ita ba shine Ahmed yaje ya daukoni tanacan gobe zaije ya karbo. "Ok ai Ahmed dinma Yana kokari gaskia, Yau Naga Matar AQEEL ASAD da 'yarsa a gurin Auren qanwar Asmy abokiyar aikina.... Tsit Amal din tayi tana sauraron Anty Fareedah din sbd gabaki daya ta manta da wata matarsa da 'yarsa. Miqewa tayi tsaye tareda saka qaramar hula akanta sbd doguwar Rigace ajikinta Mara nauyi ko kadan Mai hannu Mara tsayi sosai, Kofa ta nufa tana cewa, "Anty Fareedah yunwa nakeji muje muci abinci,Ina fahat sweetheart Dina yau duk bangansabafa. Ficewa tayi tana kokarin toshe iskan dataji Yana cika hancinta da kanta daya fara nauyi. Abinci suka zauna ci dukkaninsu Anata Yar fira cikin kulawa Amma takasa cewa komai sbd kanta dake Dan ciwo itama sama sama. Bataci abincin sosaiba ta tashi ta shige. Washe gari Ahmed yazo yakaita school bada motarta ba gashi tana buqatan waincan kayan data siya suna cikin motar. Shiru tayi Bata tambayesa komaiba gameda motar ko Wanda yasa aka bar motar acan. Harta wuni tadawo Babu motar babushi, Har dare baizoba hakama gari Yakuma wayewa baizoba, Haj Zainab damuwa tashiga ta kirasa wayarsa Bata shigaba sai ta Kira Al-Amin shine ya sanar Mata AQEEL ASAD din yayi fama da rashin lafiya ne kwana biyun sosai Amma yaji sauki yanzu. Damuwa sosai Haj Zainab tashiga gashi Babu Daman zuwa ganinsa gidansa Dan Haka saita Dage da Kiran wayarsa harta samu ya kunna wayar ita din yakeson Kira sbd Amal dinsa har lokacin batada waya wayarta na hannunsa Kuma taqi barin kowa ya gane hakan, Siddi ma da kullum sai sunyi waya takira taji kashe Koda takira Mommy Amal dince ta dauka tace Mata wayan kashewa takeyi yanzu idan tashiga school. A cikin kwanakin tasake yin period cikin munanan azaba kaman yanda ta Saba haka cikin damuwa da tashin hankali suka samu tagama ciwon ya wuce, Alokacinda aka sanar da baida lafiyan suna tare dukkaninsu a Palo, Shiru tayi Bata iya dagowaba bare juyowa Saida mommyn tasamu wayarsa tayi magana dashi. Miqewa tayi tabar palon Takoma dakinta ta silale ta kwanta bakin gado tareda rufe idanuwanta ta takure guri daya sbd sanyin dataji tanajin yamata yawa. Kwanaki yayi bai fita koinaba su umma da Bilkees suna jinyarsa kaman zasu zaqi junansu sbd takaicin Bilkees itakuma sbd yanda Haj Maryamah ke nuna Mata iko da Isa sosai akan shi din 'danta Saida ya warke sosai yasamu nutsuwa kafin yafara office. A ranar daya fara fita din kai tsaye gidan karatunsa ya wuce ya tadda mai aikin gidan dake zuwa kullum bai Riga ya wuceba Dan Haka saiyace a wanke motan Amal Dan Ahmed yakai Mata motan gida yau. Yana cikin palonsa na baqi riqeta iPad Al-Amin na Koro Masa bayanin ayyukan da akai da wainda suke jiransa shima da iPad din a hannunsa. Yayi fresh sosai sbd rashin fitar tasa ta kwanaki ya huta sosai ba laifi Dan Haka yaqara kyau abinda da Mai nutsuwa da komai cikin nutsuwa duk sai yaqara zama a natse da sanyi. Abdulganiyu ne daya fara wankin motar yayi knocking kofar Al-Amin yazo yabude Masa kofar ahankali tareda kallonsa da alaman tambaya yace, "Yes?? Kayan hannunsa daya Dan jika da ruwan hannunsa baisaniba ya miqa Masa Yana cewa, "Sir Acikin motan wainnan kayan suke Ina wankewane. Karba Al-Amin yayi tareda rufe kofar ya nufo hudin Mai gidan nasa dasu Yana ware Ido aciki Dan ganin meyene. Daga gefen AQEEL din ya tsaya cikin Dan tausasa murya yace, "A cikin motar yaga kayan yace. Hannu daya AQEEL ya miqa ya karbi kayan tareda ajiyewa a gefensa har suka Gama Al-Amin ya fice mota jiran fitowarsa. Ajiyar zuciya ya sauke ahankali cikeda kewan rashin jinta ko ganinta na kwanakin tareda kewan rigimanta yakai hannu ya dauko bags din ya miqe ya fito ya nufi hanyar bedroom dinsa Yana Shiga dayar jakar data dansha ruwa ta balle kayan ciki suka zubo. Fararen lacy push-up bras ne aciki da panties dinta Suma kusan duka na net lace ne panties din. Kallonsu yayi tareda durqusawa ya daukosu Yana kalla. Wani lazy murmushi yasaki kafin ya ajiyesu akan gadonsa ya juyo ya fito. Office suka wuce sbd harda baqin dake jiransa ayau din. Qarfe hudu na yamma tabaro makaranta jikinta duk a mace sbd mommy data kirata da sabon layin data tayi Dole akan tafiyar kwana daya a ranar dazatayi itada uncle Lulu Dan Haka tasan yau daga ita sai Bilkisu sai Anty Fareedah a nata bangaren. Ahmed na ajiyeta ya juya yawuce kaman yanda ya Saba. Bakowa a gidan sai Balkisu da Asmau Mai aikin bangaren Anty Fareedah. Tambayarsu tai Anty Fareedah Asmau tace, "Ta tafi can gidansu da Fahat tace acan zata kwana sai gobe zata dawo. Numfashi ta sauke tareda wucewa sama. Wanka tayi ta sauko taci abinci tana gamawa ta koma sama tayi sallar magrib Bata saukoba Saida tai ishai ta sauko ta zauna Palo tana amsa wayar siddi da zata taho gobe ko jibi tace. Su Bilkisu da Asmau kallo suka zauna sunayi a palon suna debe Mata kewa har guraren 9 saura kadan ta miqe zata Haye saka akai knocking kofa Bilkisu ta tashi ahankali tana leqawa tagansa jiki na bari ta bude tareda sunkuyar da Kai tana gaidasa. Amsawa yayi batareda ya kalletaba ya shigo palon cikin nutsuwa Yana sanyeda milk tsadaddiyar jallabiya Mai Dan maiqo da santsi. Cak tsaya daga stairs din datake Hawa Jin qamshin victorious carbon daya Shiga hancinta. Bugun zuciyarta ne ya sauya ahankali tafara bugawa da qarfi da sauri, Hannunta takai ahankali ta Dora saitin gurin, Qin juyowa tayi sai data fara Jin takunsa zuwa gareta saita wuce saman batareda ta juyo dinba Kuma tanajinsa Yana biyo kowane takunta zuwa hanyar bedroom dinta. Tana shiga ta tsaya tsakiyar dakin Jin shigowarsa da qarar rufewar dakin nata. ##MAMUH# *AYYIRIRIRI AHAYYE CHAS 💃🏼💃🏼💃🏼 sunan wata waƙa wai ita LUWAI* _Ana tayi muna tayi manyan mata dai da gaske sun dage sai sun zama kalar gaban mota kalar camera tare da gudummawar Mg's skin care Hajia ta kina ina ake ta wannan harkar arziƙin mata nata glowing suna faranta zuciyar mazajensu da laushi da santsin fatar su ke kina nan kina fama jiki duk kirci😱😱?_ Ah haba madam yunƙuro ayi tafiyar nan dake ki shiga ki wataya acikin shahararrun matan nan da ko'ina ake fatan gani dan an daɗe ana jin su watau *team glow by Mg's* Macen da ta isa itace mace karki bari ki zama cikin irin muna matan nan da suka rako mata duniya kuna tafe da mijinki yana kallon wata har miyau na zuba tsabar haɗuwarta da kyan fatarta Mg's skin care sune sirrin duk wata macen da ta isa a ɗaga kai a kira da suna mace wacce ba'a jin kunyar shiga taro da ita daga nan har villah kizo/kuzo mu haɗe a wannan ƙasaitacciyar tafiyar ta Mg's skin care domin sune na gaban gaba sune suka ciri tuta indai a harkar gyaran skin ce hajiata kiyi wani fresh kiyi smooth wow🥰🥰🥰kina tafe kina walwali idan fa kina amfani da *Mg's skin care* ba kya buƙatar ko wanne irin mai product ɗinmu katt ne duk matsalar fatarki muna da maganinta uhmm inata miki labari nace ba sister shin meye matsalarki ta gaban goshin ƴallaɓai? Acne?, pimples? spot?, strech marks?, sunburn?. to hutas bi'izinilLah muna da maganin matsalarki kina ganin mata a tiktok fuska luwai lumus kice dama ni ko? to in dai kina tare da *Mg's* matsalarki tazo ƙarshe bama cika baki gaskiya itace takenmu haka nan kuma siyen nagari mai da kuɗi gida *MG's skin care gagarabadau* Price ɗinmu daidaitacce ne sannan kuma dai dai da aljihunku *Soap price:4k* maiso yy mgn 08062991549 07046881166 07067210195 Call 08064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook: mg's skincare Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki Small 12k Medium 14k Babba 20k *BE PART OF THE GLOW TEAM KARKU BARI A BAKU LABARI* SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!! Makarantar Lafiya dake garin Kazaure (Kazaure school of health technology) tana farincikin sanardaku cewa ta Kawo wani sabon tsarin karatu a saukake na part-time Degree da Diploma a wasu kwasakwasai domin ma'aikata masuson karin karatu da 'yan Kasuwa wanda basu da isasshen lokaci. Kwasakwasan kamar haka: DIPLOMA 1.Dental surgery Technician 2.Medical X-ray Technician 3.Health Information Technician 4.National Diploma in Biomedical Engineering 5.Public Health Technician 6. Community Health Extension Worker (Re-trainee) 7.Junior community Health Extension Worker (JCHEW) DEGREE 1. Health Information Management 2.Public Health 3.English Language 4.Public Administration 5.Business Administration 6. Economics 7. Accounting 8.Computer Science 9.Mass Communication 10.Agricultural Economics Domin karin bayani a tuntubi wannan Lambobin:08035298851, 07066542055 ko Azo haraban makaranta dake No 3 Emir's Palace road off Kano-Daura road Kazaure a jihar Jigawan Nijeriya *_Arewabooks@Mamuhgee_* 55 Kasa juyowa tayi sbd bazata iya kallon fuskarsa ba Dan yanda zuciyarta ke bugawa da qarfi, Ahankali taji takunsa Mai nutsuwa na kusanto take jikinta yayi sanyi ta rufe idanuwanta ahankali daidai lokacinda ya qaraso ya rungumota ta baya cikin nutsuwa da kasalan kewanta Mai tsanani shima, Kwanaki bakadan sukaiba Basu ga junaba Ko lokacinda period dinta yazo ya riqe lissafin Yana can zuciyarsa na nauyi da damuwan ta halinda tasamu tagama na wannan watan har Acikin zuciyarsa yake Jin radadin azaban datasha Koda baya kusa. Numfashi ya sauke ahankali tareda Dora fuskarsa akan kafadanta Yana sake zagayeta da hannuwansa Yana rungumeta da kyau ahankali ya furta, "Yar kurmana kina lafiya? Nayi kewanki,da qamshinki,..hancinsa ya cusa cikin wuyanta ya shaqi qamshinta ahankali Yana sake narkewa jikinta kafin ya Dan dago yakalli fuskarta ta gefe cikin sanyaya murya yace, "Kinyi kewan Mijinki?? Uhmmm? Sai alokacin ta bude idanuwanta data rufe tareda sauke boyayyan numfashi ta saukesu akan fuskarsa tana Masa wani irin kallon dayasashi juyo da ita ahankali suka fuskanci juna ya sake shigar da ita jikinsa da Kyau hannayensa na zagaye da ita Yana yawo dasu a bayanta wani kyakkyawan murmushi yasake yana kallon cikin tsakiyar idanuwanta dasuka narke. Bakinsa yaka akai yai kissing idanuwan nata ahankali har lokacin da murmushi akan fuskarsa Mai sake narkar da ita Wuyanta ya shafa da hannunsa Yana cewa, "Idanuwanki sun bani amsata basai bakinki ya furtaba zuwa yanzu na Saba da kurumcin. Janye idanuwanta tayi daga cikin nasa tana Dan motsawa zata janye jikinta ya hanata ta hanyar gyara musu tsayuwa da kyau ya Kai bakinsa kunnenta cikin wata sanyayyar murya yace ta kallesa. Kasawa tayi tanajin bugun zuciyarta na qaruwa Zatayi qasa da kanta ya tareta da hannunsa daya tareda dago habarta ahankali ya dago da fuskarta yayi wani irin kallon datajisa har cikin 'bargon qashinta Cikin wata kasalalliyar murya Mai tsananin taushi da sanyi tareda nutsuwa yace, "MARYAMAH kinsan ke wacece?? Sunan daya kirata dashine yasa gabaki dayan jikinta mutuwa batasan lokacinda ta dago a narkeba ta zuba Masa idanuwanta dake neman sanin indama rayuwarta ta dosa gabaki daya, Sake kissing idanuwanta yayi ahankali kafin yace, "Idan Mami na barmin Mata ita kadai gaskia Zan dauketa naje da ita inda bazatai kewana sosai hakaba duk sun saka kinyi wani iri akan kewan Mijinki ko??? Kallonsa tayi tana narke fuska zata kwace jikinta ahankali tace, "Ni ka sakeni bacci zanyi. Sakinta yayi ahankali Yana murmushi yajata bakin gadon suka tsaya ya nuna Mata gadon da Ido Yana Dan matseta. "Yaya ciwonki ya wahalar min dake wannan watan?zo ki fadamun dalla dallah. Zaunawa yayi bakin gadon tareda janyota ya zaunar kan qafarsa Yana kallon fuskarta data Dan sake narkarwa sbd ko a labari batason tuno wahalar datake Sha duk wata.. Cikin wata irin kulawa da tarairayarta ya saka hannunsa daya cikin rigar jikinta ya Dora kan cikinta Yana gangarawa ahankali zuwa mararta cikin tausasa murya yace, "Kin wahala ko??? Batasan ya akaiba ta samu kanta da daga Masa Kai ahankali tana sake Dan narkewa ajikinsa sbd hannunsa cikin rigarta zuwa mararta ba karamin balai yake haddasawa ba. Murmushi yasake sakewa Mai shegen kyau ya sake shafa mararta yace, "Wannan ciwon yana wahalar min da Mata gaskia zanyi maganinsa bazan yardaba da wannan wuyan da kikesha,. Zamu nema Masa magani ko??? Sake gyada Kai tayi tareda mantawa da abinda yake nufi Saida yasaki murmushi ta tina aikuwa da sauri ta girgiza Kai tana cewa, "Aa banaso Zan ringa daurewa. Fuskarta ya shafa Yana cewa kin tabbatarda Zaki iya daurewa duk wata?? Sake gyada Kai tayi tana narke fuska. "Ok tom bara mu gwada da wani abin mugani idan Zaki iya daure. Kallonsa tayi sbd Bata gane abinda yake nufiba. Fuskarta ya matso da ita Yana hadewa da tasa yafara shakar numfashinta dake fita da sauri kafin ya kalli bakinta dake Dan bude tana Jan numfashi sbd hancinta numfashin dayake ja yayi Mata kadan. Bakinsa ya Dora akan nata din yayi Mata wani light kiss ya dago ya kalleta takasa kallonsa. Wuyanta ya sake sakarwa kiss ahankali kafin ya Dora lips akan kunnenta shima yayi kissing tareda sakar Mata wani numfashin daya tayar da tsigan jikinta gabaki daya suka miqe. Sake riqe fuskarta yayi da tafukan hannunsa cikin sanyi yakai bakinsa ya fiddo harshensa ya lasa lips dinta Yana lumshe Ido kaman zumace agurin ya laso. Lasar da yake Mata Yana hura Mata iska har a wuya da sama saman kirjinta yasa jikinta fara Yar kakkarwa tana kasa riqe numfashinta dake fita da sauri da karfi. Hannunsa yasaka ya shafa kirjinta yaji batada bra rigar ce kawai sbd tayi Shirin bacci ne dama. Yanda yayi Mata shafar agurin yasata sakin wahalhalan Nishi jikinta na qarasa mutuwa Cikin kunnenta ya maida bakinsa ya lashi kunnan kafin ahankali qasa qasa yace, "Meyasa Baki saka bra ba? Ummmmm? Wataran ko agaban Mami saina ma tsesu idan kina barmunsu suna tsolen Ido.. Qarasa miqewa tsikan jikinta sukayi tana Jin kaman barinta numfashinta zaiyi sbd lasar dayakewa kunnunta.. Gaban rigarta yafara budewa ahankali Yana balle maballan Yana kallon yanda kirjinta yake sama Yana qasa ahankali sbd tsoro dakuma halinda yake shigar da ita. Bayyanuwar komai a gaban idonsa bayan ya Gama zame Mata rigar ya wurgi yasa Kansa kuncewa gabaki daya Yana neman ficewa a layi... Kallon seconds yayi musu kafin ya Kai hannuwansa akai Yana janyota ya saka bakinsa cikin nata Dan rage qarfin abinda bakin yake tafe dashi Dan idan yasauke komai a kirjin zai iya rasa control a gurin. Harshenta yayiwa wata irin tsotsa Yana laso yawunta Yana sauke wasu zafafan numfashin dake bayyanarda notikan Kansa dake kuncewa. Wani kasalallan kuka ta sake alokacinda tajisa yadawo kirjinta da zafafan abubuwansa., Salon kukan nata ne yasake birkita Kansa ya sake yiwa kirjinta wata lasa da harshensa Yana yawo da dayan hannunsa a bangare daya. Abinda yake faruwa a dakin yasa dakin yayi tsit bayan nishinsa da sautin kuka da nata numfashin Babu abinda yake tashi a dakin. Rasa control dinsa yai gabaki daya ya miqe tsaye da ita ajikinsa Yana tsotsan bakinta ya juya dasu kan gadon nata ya kwantar da ita ya ranqwafo Yana cigaba da lasanta yana sakar Mata kisses tako Ina daga kirjinta zuwa wuyanta da bakinta kafin ya tsayar da bakinsa guri daya Yana yimata wani irin tsotsan data qarasa juyar nata da qaramin qwaqwalwanta akan lamarin ta sakar Masa wani irin qaramin kuka tana qanqanmesa cikin gigicewa. Hannunsa ya Dora kan mararta ahankali ya shafa Yana kokarin fizgo nutsuwarsa Yana dawowa hayyacinsa ya saki wani nannauyan numfashi Mai zafi Yana kwantawa ajikinta ahankali ya lumshe idanuwansa dasuka Gama canjawa Yana cigaba da sauke numfashi ahankali ahankali. Saida yayi mintina a hakan ya dawo hayyacinsa dakyau ya tashi zaune tareda janyota jikinsa ya rungume Yana lumshe idanuwan kirjinta dake tsokano dauriyarsa. Shafa Fuskarta yayi ahankali tareda bude bakinsa da muryarsa data Gama shaqewa sbd nisan dayayi din can qasan makoshi yace, "Baki cancanta hakan a kan gadon dakika Gama 'yan matanci ba kowa yagama hawa, A gadon Mijinki da Babu Wanda ya Isa yahau Kika kancanci hakan. Kissing goshinta yayi ahankali tareda tayar da ita jikinsa ya sauko gadon ya dauko Mata rigarta data jefar ya dawo ya sake janyota jikinsa yafara saka Mata rigar ahankali Yana kallon idanuwanta dake rufe takasa budewa ta kallesa. Yana Gama saka Mata da Kansa ya nufi wardrobe dinta ya dauko Mata hijabin sallarta dogo har qasa ya saka Mata tareda dauko flat slippers daga jerin takarmanta yazo ya saka Mata a qafa ya ranqwafo ya dauketa cak tareda nufar kofa ya fice daga dakin da ita ya sauko qasa alokacin Asmau tayi bacci a inda take zaune tana kallo Bilkisu ce kawai a zaune tana jiran ya tafi ta rufe gidan itama. Tana ganinsu ta rikice tanayin qasa da Kai cikin kunyar Kanda da abubuwan datake gani. Ficewa yayi da matarsa Kai tsaye Bai tsaya bi ta kan Bilkisun ba wadda itama tana ganin sun fice din ta sidado ta rufe kofar ta kashe komai ta tada Asmau daga baccinta suka nufi dakinsu suka kwanta. Gaban mota ya zaunar da ita ahankali ya rufe Mata ya zagaya ya shiga ya tada motar cikin nutsuwa sukabar gidan securities na Masa Saida safe. Suna fita ya miqa hannunsa ya kamo nata yana kallonta Kamar zai cinyeta cikin nutsuwa da sanyi. Qin kallonsa tayi sbd zuciyarta dake tsalle kaman zata fado, Batasan Ina zasuba a Daren kaman yanda batasan me yake nufi da maganar da yayi Mata ba a dakin, Bakinta yayi wata irin mutuwar da bazata iya budewama tayi Masa magana ba hakama tanajin idanuwansa na yawo akanta gashi yana driving. Gidan karatunsa ya nufa Yana isowa securities suka bude Masa gate da sauri suna Masa barka da zuwa. Parking yayi tareda kashe motar ya fito ya zagayo ya bude Mata ya sake daukota da Kansa ya nufi ciki da ita. Ko Palo Bai ajiyetaba Saida ya Isa tsakiyar master bedroom dinsa ya ajiyeta ahankali Yana kallonta. Toilet ya juya ya nufa yashige. Alwala yayo yafito Yana kallonta tana bakin kofar fita dakin ta tsaya kanta a qasa. Kai tsaye ya qaraso ya Kama hannunta yajata zuwa toilet Yana cewa, Bafa abinda Zan miki,. Nafila zamu kwana Yi tunda su Mami basa Nan da kiyi baccin banza gwara ki kwana kina bautan Allah, Jeki kiyo alwala kizo mu kwana muna bauta. Kamar wawuya ta shiga tayo alwalan Dama sallar dare batayi Dan Haka saita samu kanta da son Yi din ayau. Tana fitowa da Kansa ya jata har gurin da yake sallah acan wani dakin dake kusa da bedroom dinsa Wanda yake kaman office kaman kuma qaramin masallaci Acikin palo, Dakin yatsaru anzuba Masa komai masu tsadan gaske shima Kamar dakin sallan wani hamshaqin sarki sbd tsaruwarsa da burgewarsa. Sallar nafila sukai rakaa biyu suna idarwa yayi musu addua sosai Wanda yasata kallonsa ganin basu tashi sun ci gaba da sallanba. ##MAMUH# *AYYIRIRIRI AHAYYE CHAS 💃🏼💃🏼💃🏼 sunan wata waƙa wai ita LUWAI* _Ana tayi muna tayi manyan mata dai da gaske sun dage sai sun zama kalar gaban mota kalar camera tare da gudummawar Mg's skin care Hajia ta kina ina ake ta wannan harkar arziƙin mata nata glowing suna faranta zuciyar mazajensu da laushi da santsin fatar su ke kina nan kina fama jiki duk kirci😱😱?_ Ah haba madam yunƙuro ayi tafiyar nan dake ki shiga ki wataya acikin shahararrun matan nan da ko'ina ake fatan gani dan an daɗe ana jin su watau *team glow by Mg's* Macen da ta isa itace mace karki bari ki zama cikin irin muna matan nan da suka rako mata duniya kuna tafe da mijinki yana kallon wata har miyau na zuba tsabar haɗuwarta da kyan fatarta Mg's skin care sune sirrin duk wata macen da ta isa a ɗaga kai a kira da suna mace wacce ba'a jin kunyar shiga taro da ita daga nan har villah kizo/kuzo mu haɗe a wannan ƙasaitacciyar tafiyar ta Mg's skin care domin sune na gaban gaba sune suka ciri tuta indai a harkar gyaran skin ce hajiata kiyi wani fresh kiyi smooth wow🥰🥰🥰kina tafe kina walwali idan fa kina amfani da *Mg's skin care* ba kya buƙatar ko wanne irin mai product ɗinmu katt ne duk matsalar fatarki muna da maganinta uhmm inata miki labari nace ba sister shin meye matsalarki ta gaban goshin ƴallaɓai? Acne?, pimples? spot?, strech marks?, sunburn?. to hutas bi'izinilLah muna da maganin matsalarki kina ganin mata a tiktok fuska luwai lumus kice dama ni ko? to in dai kina tare da *Mg's* matsalarki tazo ƙarshe bama cika baki gaskiya itace takenmu haka nan kuma siyen nagari mai da kuɗi gida *MG's skin care gagarabadau* Price ɗinmu daidaitacce ne sannan kuma dai dai da aljihunku *Soap price:4k* maiso yy mgn 08062991549 07046881166 07067210195 Call 08064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook: mg's skincare Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki Small 12k Medium 14k Babba 20k *BE PART OF THE GLOW TEAM KARKU BARI A BAKU LABARI* SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!! Makarantar Lafiya dake garin Kazaure (Kazaure school of health technology) tana farincikin sanardaku cewa ta Kawo wani sabon tsarin karatu a saukake na part-time Degree da Diploma a wasu kwasakwasai domin ma'aikata masuson karin karatu da 'yan Kasuwa wanda basu da isasshen lokaci. Kwasakwasan kamar haka: DIPLOMA 1.Dental surgery Technician 2.Medical X-ray Technician 3.Health Information Technician 4.National Diploma in Biomedical Engineering 5.Public Health Technician 6. Community Health Extension Worker (Re-trainee) 7.Junior community Health Extension Worker (JCHEW) DEGREE 1. Health Information Management 2.Public Health 3.English Language 4.Public Administration 5.Business Administration 6. Economics 7. Accounting 8.Computer Science 9.Mass Communication 10.Agricultural Economics Domin karin bayani a tuntubi wannan Lambobin:08035298851, 07066542055 ko Azo haraban makaranta dake No 3 Emir's Palace road off Kano-Daura road Kazaure a jihar Jigawan Nijeriya *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabook@Mamuhgee_* 56 Kamo hannunta yayi suka fito daga Nan ya nufi Palo da ita ya dauko bottle water a fridge Mara sanyi sosai ya bude yasha ahankali yana kallonta ya janyota jikinsa qasa qasa yace, "Zakisha ruwa?? Gyada Kai tayi ahankali tana kasa kallonsa. A bakinta ya Bata ruwan ahankali ahankali takesha tana Jin idonsa akanta. Janye bakinta tayi alaman ta koshi da ruwan tana kallonsa shima ita din yake kalla. Rufe ruwan yayi ya ajiye tareda zare Mata hijabinta ahankali ya ya riqe Mata suna dawowa tsakiyan palon ya ajiye matashi Bai tsaya komaiba ya dauketa suka nufi bedroom Yana kallon idanuwanta dake Dan shiga tsoro. Tsakiyar dakin ya ajiyeta ya juya yakoma Palo ya kashe hasken koina na gidan ya rufe asalin main kofar shigowa palon yadawo. A tsaye ya taddata tana kokarin fitowa daga bedroom din ya kalleta ganin duk ta narke tana Jin zuciyarta na tsananta duka. Bai kulataba ya wuce toilet Kai tsaye Bai Jima sosaiba ya fito daureda towel jikin da San sanyi da alama wanka yayo. Dauke idonta tayi daga kallonsa tana juyawa Masa baya. Gaban mirror yaje ya Gama goge jikinsa ya shafa body Turarensa Mara qarfi da sanyi.. Bata San da zuwan nasaba saidai taji ya rungumeta ta baya ahankali tareda juyowa da ita ya shigar jikinsa sosai ya Kai bakinsa fuskarta ya sakar Mata wani numfashi Mai dumi Take qamshin mouthwash dinsa Mai dadin qamshin ya shiga hancin taji jikintana na nama mutuwa Amma tsoronta yahana. Shinshinata yafara yi Yana lumshe Ido Yana shafa cikinta zuwa zuwa kirjinta idanuwansa na sake Shigewa ciki ciki. Wani irin dumi taji yana circulating cikin jininta ta rufe idanuwanta alokacinda yaji Yana balle rigarta ya zare ya jefar ya hada kirjinsa da nata take ya saki wani numfashi Mai qarfin gaske Yana Kiran asalin sunanta. Ita kanta gigicewa tayi jikinta ya dauki sabuwar rawa sbd haduwar kirjin nasu Babu mai komai ajiki., Daukanta yayi cak towel dinsa na zarewa ya tsallake yabarsa agurin ya nufi lafiyayyan gadonsa da ita ya kwantar Yana miqa hannunsa daya ya rage musu wutar dakin Yana lasan fatan kirjinta zuwa cibiyarta a gigice cikin tsananin tsoro da rawar jikin abinda yake Mata takira sunan mommynta tana qanqanmesa sbd cibiyarta dayake sake lasowa Yana shafata. Bakinta ya dawo da nasa akai yafara tsotsa Yana sakar Mata wasu Nishi da numfashi masu zafi dasuke sake tayarda tsikan jikinta. Kamshinta,laushin fatarta,zaqin yawun bakinta,dumin numfashinta da tudun kirjinta gabaki daya sun Gama kunce Masa notikan Kai sun zuqe Masa tinani, Wasu zafafan shafa da lasa da tsotse tsotse yake Aika Mata Wanda itama suka Gama gigitawa da yamutse qaramin kanta bayan sunan mommynta Babu abinda take Kira bakinta na rawa.... Wani sabon alamari Mai girman gaske taji Yana faruwa da ita Wanda Bata taba sanin ya yakeba, Rawa jikinta ya tsananta yi ta fashe da kuka Mai Dan qarfi tana rokonsa cikin murya ma sauti tana cewa ya qyaleta bazata iyaba.. A wannan lokacin sunansama idan ta tambayesa bazai iya tinawaba bare kalmomin yabarta din datake fada, Ya zabure gabaki daya baya gane komai idan ba abinda yakeda himmar Yi dinba.. Wani irin ihun azaba da kuka takesake a daidai lokacinda shima ya sake wani irin salati masu qarfin gaske Yana neman ballata sbd wani irin surutai masu kama da daawa dayakeyi batareda yasan Shi kansa meyake fada dinba. Azababban kuka takeyi taba turesa da hannuwanta da ba qwari tana Kiran sunan mommynta da rokonsa Amma Sam Bai sauraraba sbd bayajinta.. Tun tana iya kukan da magana harta koma tanayi ahankali tana turasa Amma kaman shafasa takeyi tana sake zautashi, Tsayin lokaci Yana shaaninsa kafin ya saki wani salati Mai qarfin gaske Kansa na daukan hayaqi ya Bata ankaraba taji kaman ya karya Mata hannunta daya damqa cikin fita hayyaci. Somewa tayi sbd azaba da wahala gabaki daya jikinta ya sake. Nutsuwa ya mirgina gefe Yana samu tareda ita rungume ajikinsa Yana sauke wasu zafafan numfashin jikinsa na rawa Sosa shima. Ya Jima a hakan kusan awa ma kafin yadawo cikakken hayyacinsa Amma gabaki daya jikinsa a matuqar mace. Gyara Mata kwanciya yake neman yi yajita a sake Dan Haka ya tashi zaune ahankali Yana sake dagota daga jikinsa Yana dubata cikin wata irin narkakkiyar kulawa da so Mai tsanani. Fuskarta ya shafa Yana Kiran sunanta Amma ba alaman motsawa. Ajiyar zuciya ya sauke sbd kada ya firgita ya kasa sanin yanda zaiyi ya kula da ita. Saukowa yai daga ka gadon ya daukota ya nufi toilet da ita Yana kallon fuskarta datayi wani iri sbd kuka da wuya. Rungume da ita yashiga jacuzzi ya sakar musu ruwan dumi gabaki dayansu tana jikinsa. Saida ruwa ya Dan Jima Yana sauka akansu ta saki numfashi daya fito daqyar ahankali batareda ta iya bude idanuwanta ba. Sake rungumeta yayi daqyar Yana share Mata ruwan dake sauka kan fuskarta sbd karsu Shiga hancinta. Ajiyar zuciya take jerowa ahankali ahankali tana farfodowa har ta iya bude idanuwanta daqyar Amma Bata iya motsawaba ko kadan. Sun Jima Aciki ruwa zafin na sauka kansu kafin yafito da ita ya saka cikin bathtub daya Tara Mata wasu ruwan zafin. Wani wahalallan nishin azaban ruwan zafin tasake tana qanqanmesa ahankali batareda ta iya dogon motsi ba sbd hannunta daya datakejinsa kaman baa jikinta. Daqyar da dabara sukai wankan tsarkin atare yafito da ita ya kwantar a dayan gefen gadon da Basu lalataba ya saka Mata pant Acikin panties dinta dake gidan na siyayyarta data Bari a mota, Rigarsa fara Mara kauri ya saka Mata ya sakata towel ya tsane Mata ruwan kanta sosai kafin ya gyara Mata kwanciya tareda rufeta. Toilet yakoma ya sake sakarwa Kansa ruwan sanyi sbd wani irin tiririn duniyar sama yake Jin Kansa har lokacin. Ya Jima Acikin ruwan sanyin kafin yasake samun nutsuwarsa tadawo daidai yafito ya goge jikinsa tareda saka Riga da wando masu kauri sbd asuba data gabato. Gurinta ya Isa cikin kulawa Ganinta kawai kashe Masa jikin yaji tanayi, Zaunawa yayi bakin gadon tareda Dan budeta kadan sai yaji wani irin zafin dumi ya daki fuskarsa na yanda jikinta tayi masifar zafi jikinta na kakkarwa. "Ya Salam" yafada ahankali Ayan janyota jikinsa ya rungume Yana Jin damuwa na dabaibayesa. Fuskarta ya kalla idanuwanta a rufe batama San halinda take cikiba Bayan na yanayinda jikinta ya rikice. Shafata yafara yi cikin tsananin kulawa da wani irin so Yana karanto Mata adduoi. Time ya ringa kalla Yana Jin matsuwar lokaci.. Daqyar yaga anyi Kiran asuba Ya tashi yayi sallar batareda ya fita masallaciba Yana gamawa yau ya taqaita adhkars dinsa ya tashi Kai tsaye ya kunna wayarsa yakira likita sbd jikin nata Ya qarasa rikicewa gabaki daya Sosai take kakkarwan zazzabi. Har gari yafara haske likitan Bata isoba Dan Haka cikin bacin Rai yakira Al-Amin yace yaje asibitin ya dauko Masa Dr tayo din da Kansa. Rungume yake da ita cikin jikinsa yanajin zafin jikinta na Shiga jikinsa Kaman ya dawo da ciwon jikinsa yakeji, Kansa ya dauki zafin ganinta a yanayin dakuma rashin zuwan likatan. ***Bilkees dataga Bai dawo gida ba ya kwana Kuma Bai fada cewan yayi tafiyaba sai ta Dan Shiga damuwa Kuma tayita Kiran wayarsa Bata shiga Dan Haka tunda uwar safiyar ta nufi sashen ummansa ko fitowa Babu Wanda yayi sai gata. Tambayana umman tayi ko sunyi waya dashi Dan dai ba a gidan ya kwanaba Kuma wayarsa kashe take jinta. Daga umma har Haj Maryamah shiru sukayi suna Shiga wani nazari Mai hade da shakka da fargaba. Kallon haj Maryamah umma tayi tareda hanata fadan komai ta kalli Bilkees din tace, "Eh inaga kaman tafiyan yayi Amma kije karki damu ai zuwa anjima idan baidawobama zai Kira. Kallon mamaki tayi musu Amma Kuma sanin maganarsa da Idon Nera an kasheta gabaki daya yasa bata kawo kowane tunanin daya dangancesuba ta juya takomawarta sashenta tana yarda da tafiyar da akace fun yayi Amma kuka Bai taba tafiyaba Bai sanar mataba. Bayan fitarta shiru Haj Maryamah tayi tanajin zuciyarta na wani irin nauyi da tsoro biyu, AQEEL din Bai taba tafiya Bai sanar dasuba, Hakama Bai taba kwana inda ba gidansaba idan har Yana gari, Wani sanyi da faduwa gabanta yayi idan har Wani abin ya samesa ne kokuma yana gidan Zainab.. Miqewa tayi tareda komawa bedroom dinta tana kallon agogo lokacin 7 ma Bata qarasa yiba Dan Haka cikin tashin hankali ta sako jallabiya babba da babban mayafi ta fito da wayarta da key din motarta dan yau ma da kanta zata ja motar bazata iya jiran driver ba gwara tasan halinda Dan ta yake ciki idan ma wani abin ne yafaru gashi itama tanata Kiran wayarsa Baya dauka Kuma zuciyarta ta hanata jira har zuwa anjima yadawo kokuma yakirasu tafi aminta da zuwa ta dubosa din. Umma data kasa barin Maryamah din ta fita ita kadai da siririn safiyar Haka ta duqufo ta biyota dayake sunsan abinda suke nanatawa aransu maimakon su nufi gidan IDON NERA din sai Suka nufi gidan nasa daya. Suna shigowa kwanar gidan motar Dr tayo data Al-Amin suna shigowa ta dayan layin da Haka a jere motocinsu suka shiga, Ta Al-Amin ce farko kafin ta Dr tayo sai tasu. Al-Amin Jin yanda ran maigidansa yake tsananin bace a waya yasa ko gaidasu Bai tsayaba ya wuce ciki da Dr tayo da sauri. Su Haj Maryamah cikin mamaki da fargaban ganin likitan da tsoron AQEEL dinne ba lafiya shiyasa ya kasa zuwa gida hankali tashe suka Mara musu baya. Al-Amin a Palo ya tsaya Dr tayo Kuma tayi ciki inda AQEEL din yace tabiyosa zuwa gurin Amal din wadda ta qarasa rikicewa ciwon kwankwaso Dana koina ga hannunta Kuma. Haj Maryamah ganin likita tayi ciki da bataga AQEEL ba yariga ya shige a rikice tana cewa, "Innalillahi meya samu AQEEL din? Ta marawa Dr tayo baya itada umma dake rikicewan itama Dan Haka kusa atare suka Isa dakin suda Dr tayo wadda ta tsaya tana kallon jinin dake gefen gadon bangare daya daya manta Bai rufeba da abin rufa sbd jikin Amal din daya daga hankalinsa gabaki daya. Maganar Haj Maryamah maqalewa tayi sakamakon idanuwansu dasuka sauka kan gadon dakuma Amal dake kwance ajikinsa tana fidda nishi ahankali. Daga ita har umma rudewa sukai zasu juya hankali tashe da wannan mugun gani.. Dr tayo tayi saurin dakatar dasu tana cewa, Haj kuyi hkr ku dawo ku taimakamun Sir AQEEL please kabamu guri zanji da komai kawai su Dan taimakamun. Jin yayi duniyarsa ta tsaya gabaki daya sbd mamakin ganinsu da takaicin shigowarsu har Nan din. Bai iya cewa komaiba sbd baimasan a lokacin mezai fada ba sai kawai ya juya ya fice daga dakin. Umma ma bayansa tabi sbd tunda take tun kuruciya Bata taba kunya Dana sanin aikataba Abu ba kamar yau din gashi sunzo sunyiwa kansu mugun gani Ga AQEEL Kuma da alama Ransa ya baci da zuwan nasu. Haj Maryamah Dr tayo ta tana fitowa ta tsaya tace Dole saitayi hakuri ta tayata fara gyara Amal din tunda AQEEL ASAD ne yai wannan aikin. Hannu Haj Maryamah take nema dorawa akai tayi ihu ko zataji Dadi Amma Kuma ko qafarta takasa dagawa bare hannun idanuwanta take suka ciko da hawaye. Dr tayo ce tasake Kiran sunanta tana cewa,. "Bismillah. ##MAMUH# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 57 Kasa motsawa Haj Maryamah tayi daga inda take wasu zafafan hawayen baqin ciki da takaici da kunyar duniya suka gangaro daga idanuwanta sbd ko a mafarkinta Bata taba tunanin zata riski kanta ta riski danta takuma riski 'yar da Zainab data haifa a wannan yanayinba. Me kenan? Me tayiwa kanta? Me zatayi? Ya zata iya kallon kanta ta kalli danta da wannan tsautsayin daya samesu su duka?.... Taba ta Dr tayo tayi tana cewa, "Haj please taimaka tana buqatan dubawa da gaggawa. Bazata iyaba, Bazata iyaba,bazata iya wannan mummunan aikin kaddarar ba, Wayyo ita tashiga uku... innalillahi wainna ilayhi rajiun. Ganin kaman bata hayyacinta yasa Dr tayo kallonta tana Dan mamaki da alhilin lamarin itama Dan a tinaninta tsoro da tausayin abinda AQEEL din yayiwa Amal ne Dan Haka cikin karfafa Mata gwiwa ta kamo hannunta ahankali ta janyota cikin nutsuwa har bakin gadon ta gefenda Amal din take kwance batasan waye da wayeba agurin tace, "Karki damu Haj insha Allah zata samu warkewama Ras Kawai dai da alama AQEEL din Bai je Mata da sauki bane gashi dukkanin alamun sun tabbatarda budurwace yau ne na farkonta Amma bataji da sauki ba. Dago Amal din Dr tayo tayi ta nunawa Haj Maryamah ta zauna bakin gadon Kaman wawuya Haka ta silale ta zauna tana rintse idanuwanta lokacinda Dr tayo ta jinginar da Amal jikinta tareda komawa qasanta ta bude qafafunta ta kunna qaramar fitilarta da likitoci ta haska gurin bayan ta saka gloves. Wani salati Mai cikeda tausayin Amal Dr tayo ta saki tana dagowa ta kalli Haj Maryamah tace, "Gaskia taci raunika sosai Amma basai anmata dinkina ruwan zafi da Yan magunguna zasu warkar da gurin Dama na zata saina Mata dinkine yasa na buqaci taimakonki. Rufe idanu Haj Maryamah tayi wasu zafafan hawaye suka Kuma gangaro Mata zuciyarta na nauyi da duhu Mai tsanani. Sake Kama Amal data fara kuka ahankali tayi saidai bazata iyaba ita kadai Dan Haka Dole Haj Maryamah na kuka wiwiwi ta Kama Mata ita har toilet suna sakata ruwan zafi ta sake sakin wani wahalallan kuka tana qanqame Haj Maryamah. Azababban azaba takeji sbd gurzuwan da gurin yai Dr tayo ma cikin tausayawa da bayyanarda mamakinta na samun wayayyar budurwa Mai freedom da tashen komai ace ansameta virgin bayan kusan yawanci irinsu rayuwarsu sukeyi ta Jin Dadi Basu zama karuwai ba Amma komai Yi sukeyi basu dauki sex a waje komaiba. Yabawa Amal da AQEEL din daya sameta tayi tana sake Bata qwarin gwiwar daga wannan idan yasake Yi Koda so dayane bazata sake Jin zafi ko ciwon komaiba. Amal na kuka sosai na azaba da kunyar Haj Maryamah da Bata taba sanin zatayiba, Haj Maryamah Kuma ba kukan kunya da maganganun Dr tayo tareda baqin cikin kasancewarta gidan ayau. Kuka sukeyi wiwi a tare Wanda yasa Dr tayo dawowa tana bawa Haj Maryamah hakurin bafa komai bane Amal din kaman ta warke ta Gama ne. Saida tasamu gasuwa da kyau tukuna Suka fito da ita Dr tayo da kanta ta kalli gadon tasake kallon Haj Maryamah datayiwa gurin kallo daya taji zuciyarta na neman fadowa Dan Haka ta saketa ta fice dakin ko ganin gabanta batayi sbd tashin hankali da firgicewa, Palon ma Bata tsayaba tana fitowa ta nufi kofar fita taja jefa qafafunta sbd Bata gani sosai sbd hawayen dasuka Kuma ciko idanuwanta tap. Motarta ta nufa Kai tsaye umma na Mara Mata baya Babu me iya magana acikinsu. Kallon Al-Amin AQEEL yayi da Ido ya nuna Masa hanyar dasuka fice a natse yace, "Ka tuqasu zuwa gida saika dawo ka dauki naka motan. Gyada Kai Al-Amin yayi tareda miqewa ya fice yabi bayansu. Ita kanta tasan bazata iya tuqa motarba a lokacin Dan Haka Al-Amin na fitowa tun kafin yayi magana ta miqa Masa key tana cewa, "Kaimu gida. Karban key din yayi ya bude musu motar suka shiga ya rufe ya zagayo gaba ya Shiga ya tada suka fito gidan. Suna fitowa numfashinta daya toshe Mata akirji yafara budewa tareda wani irin sabon kuka Mara sauti sai hawaye dake kwaranya a idanuwanta, Umma ma data Gama Shigewa rikitaccen yanayi tun shigarsu dakin da fahimtar abinda yafaru Jin tayi kaman hawan jini na neman Kamata tun alokacin Daqyar sukaga sun Isa gida a rikice bame cikakkiyar nutsuwa suka Isa sashensu kowacce ta Nemi dakinta tashige sbd bame nutsuwa da kwanciyar hankalin jajantawa juna a lokacin. Haj Maryamah na Shigewa dakinta ta rufe ta qarasa kujerar dakinta a daddafe ta zauna tareda Dora hannu akai ta sake fashewa da kuka Mara sauti sbd kada a jiyota. Umma kuwa datasan 'yarta na can na kuka zaunawa tayi tafara jerowa Zainab da zuriarta Allah ya Isa tana debe musu albarka. ***Bayan tafiyarsu Dr tayo tabawa Amal din magani da allura da kanta ta sauya musu wani lafiyayyan bedsheet Mai tsananin laushi da tsada Wanda tasa AQEEL din ya kawo musu daga dayan bedroom din inda bedsheets din suke. Wanda ta cire shi ta miqawa kafin tagama gyara Amal din da Kansa ya wanke wanda ya baci din a Wmachine sauran yabarsu idan Abdulganiyu yazo ya hadasu yakai wanki inda ake kaiwa. Riga da wandonsa da sukai Mata yawa sosai Dr tayo ta taimaka Mata ta saka sbd Dan sakewa da jikin yayi da gashin gaske da sukai Mata dakuma alluran da akai Mata. Gurin saka kayan aka fahimci hannunta da matsala sbd azaban dayake Mata Nan Dr tayo tasake dubawa tana Dan Jan hannun Amal ta saki wani qara a galabaice. Shigowa yayi ya tadda hannun ana sake dubawa. Tagadene tasamu a hannun Dan Haka sai sunje asibiti Dole. Wucewa Dr tayo Tai su sameta asibitin idan sun shirya. Hijabinta ya saka Mata Akan kayan dake jikin nata ya saka Mata takarmi da ya dauketa cikin kulawa kaman bayason motsata sbd kada ta wahala yakaita mota da Kansa Yakuma jansu Suka nufi asibitin. Dayake safiyace har lokacin baa kowa yagama fitowa aikiba Dan Haka Babu Wani damuwan mutane da yawa sosai dazai damesu. Kuka da ihu taringa yi har aka Gama duba hannun aka shafa magani tareda Dan nade Mata Shi suka dawo. Koda suka iso gidan lafiyayyan breakfast dayasa Al-Amin zuwa da Kansa yayo musu order a RSVP restaurant. Kudin da aka siyo abincin kawai fadansa baida amfani sbd kusan har abinda ba ci zatayiba an siyo Koda tana buqata. Al-Amin tuni yabar gidan kafin su dawo Saida ya tsaya ya saka abdulganiyu a gaba ya Gama aikinsa kan lokaci suka bar gidan ya tsaya ya sanarwa securities yau kowaye yazo gidan kada abari yashiga koma wayene. Yana wucewa AQEEL ASAD din na dawowa da Amal. Suna Shigewa securities suka rufe gate tareda zaunawa waje suna sbd cika umarnin Oga Al-Amin akan kowaye yazo ranar babe me Shiga. Daukanta yayi suka nufi ciki yakaita daki yafara zare Mata hijabinta yana kallonta cikin kulawa da kauna me zafi yayi kissing wuyanta ahankali tareda Dan rungumeta tsawon minti daya kafin ya sake daukanta Suka nufi toilet brush ya tsaya ya taimaka Mata tayi, Tanayi Yana shafa Fuskarta Kamar wata wadda ke aikin wahala. Tana gamawa ta narke fuska tana nuna Masa kofa daqyar ya iya fita ya barta din. Ruwan zafin tasake amfani dasu kafin ta fito tana tafiya daqyar. Qarasowa yayi Yana kallon tafiyarta kafin ya maida kallonsa kan fuskarta ya kamo qugunta ya rungumo da hannayensa tareda lumshe fararen idanuwansa Yana shaqar kamshinta Yana sauke ajiyar zuciya tsawon minti daya kafin ya dauketa suka nufi Palo Yana cewa, "Yau Yar mommy tazama babba komai nine keyi Mata. Kallonsa tai da kumburarrun idanuwanta tana Jin kaman ta turesa Amma bazata iyaba batada wanna karfin yanzu. Dining suka nufa ya zauna ya zaunar da ita kan qafafunsa qamshinta na Shiga hacinsa direct Yana Jinsa har kwanyarsa. Abincin ya ringa Bata batakuma wani ciba sai tea Mai zafi datasha sosai da zallan kidney sauce. Shine yaci abincin sosai ya koshi ya dauketa suka koma daki. Kwantar da ita yayi ajikinta tareda rufesu Bata jimaba baccin da na Daren jiyan da Bata samuba ya dauketa jikinta na Dan zafi bakuma qwari. Ta Dade da yin baccin Yana kallonta kaman zai hadiyeta kafin shima baccin ya daukesa. Bacci sosai sukayi Basu farkaba sai azahar, Shine yafara tashi zai sauka gadon itama ta farka Dan Haka ya dauketa yakaita toilet tana hawaye tana narkewa sbd tsamin da jikinta yasake yimata. Gabaki daya ta narke Masa da rigima Haka ya taimaka Mata Tai wankan duk ya Gama jiqewa Saida ya kawota dakin yakoma yayo nasa wankan ya fito daureda towel Yana kallonta tana zaune inda ya ajiyeta bakin gadon. Wani qayataccen murmushi yasake yana dosota ya dauketa suka koma gaban mirror ya zauna ya zaunar da ita a qafafunsa Yana shafa bayanta dake bude daga sama sbd itama towel dinne daure ajikinta. Ahankali yakai lips dinsa yayi kissing tsakiyar bayanta tareda zagayeta da hannuwansa Yana jiyota suka fuskanci juna. Kasa kallonsa tayi sbd jikinta da Babu qarfi har lokacin hakama batasan Yaya zata iya kallon idonsa ba bayan abinda ya faru din. Wuyanta ya shafa ahankali zuwa saman kirjinta da tudunsu yake a bayyane Yana Mata wani irin slow shafa Yana shaqar yanda take qamshin Aesop dinsa na wanka. Bakinsa yakai kan nata ya Dora tareda zira harshensa cikin bakinta ya lalabo nata ya janyo cikin bakinsa yayi Mata wata irin tsotsa datasa jikinta daukan rawa tasaka hannunta daya dayake kalau zata turesa ya riqe hannun Yana cigaba da tsotsarta idanuwansa a lumshe Yana Jin kaman bazai iya riqe Kansa akantaba Kuma. Shafata yakeyi yana tsotsa bakinta har towel dinta ya sauka da kirjinta na shafar nasa da shima ba Kaya Dan nasa towel din iya qugune. Tayar Masa da tsigan jiki tayi gabaki daya da kirjinta dasuke tabasa, Gangaro da bakinsa yayi wuyanta Yana kissing nata tareda shafata koina yana sake bin jikinta koina na kiss da shafa harma da lashewa. Kuka ta sakar Masa Wanda yasashi dawo da bakinsa nata ya rufe Mata Yana cigaba da rikita jikinta da shafa da matsawa. Saida ya tabbatarda tayi laushi ajikinta kafin ya barta ya shafa Mata Mai da shafarsa Mai sake narkar da ita tana dawo Mata da zazzabinta. Shima shiryawa yai Suka fito Palo alokacin Al-Amin Yakuma kawo abincin Rana Haka ya ringa bata abaki Yana lallabata tareda yimata sannu duk motsi daya harta Dan ci abincin yabata magani Tasha yafara tsokanarta tana Masa hawaye a narke kafin daga baya dataji jikinta na nema dawowa da zazzabi ta daga Masa hankalin saiya maidata gida. A ranta batason su mommy su dawo batanan Kuma tana saka ran zuwan siddi itama a ranar. Kai tsaye yace bazata komaba a ranar Dan Haka tafara Masa hawaye tana narkewa Amma Haka ya fuske abinsa. Ganin da gaske yake din kuma ita bazata iya Kai kanta gidanba saita nuna dauriyarta tareda nuna ta warke sosai batajin komai kota koma gidan zata iya komai. Cikin wani irin kallo yace tabbatarda ta warke din? Gyada Masa Kai tayi tana sake narkewa tareda Dan kallonsa da idanuwanta dake kumbure. Janyota yayi jikinta Yana shinshinata yace, "Nine Zan tabbatarda idan kin warke din ai... Zatayi magana ya rufe bakinsa da nata ahankali Yana balle rigarsa dake jikinta ahankali Yana lumshe idanuwa cikin tsakanin Jin Dadin hannunsa dake cikin rigarta Yana Gama cire rigar ya jefar gefe Yana dagowa ya kalleta tuni tafara hawaye tana neman fashewa da kuka. ##MAMUH# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 58 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 58 Murmushi ya saki Yana yiwa fuskarta zuwa wuyanta da kirjinta wani kallo Yana sake cusa Kansa cikin wuyanta Yana shaqar kamshinta ahankali qasa qasa yace, "Kikace kin warke to kukan duk na shagwaba ne a rikitawa Mami 'da.. Maganarsa ta sata Dora idanuwanta dake tsiyayar hawaye a fuskarsa tana sake qarawa hawayenta gudu ahankali tace, "Ni gida zani kaini mommy zata dawo tasan bana nan. Lips dinta ya Kama ya sake tsotsa Yana cewa, "Idan ta same a gidan bayan dawowarta me zakice Mata Yana damunki idan taganki ahakan? Uhmmm??" Ya qarasa fada Yana shafa cibiyarta zuwa kirjinta. Kasa magana tayi Tai Masa shiru tana Jin yanda hannuwansa suka kasa zama guri daya ajikinta Amma Sam batada kuzari ko karfin hanawa bare qwace kanta. Wayarsa dake silent ya miqa hannu ya dauko da hannu daya Yana sake zagayeta da dayan hannun sbd manne kirjinta da nasa da yayi Dan kukan datakeyi ba Riga a jikinta. Numbern Maminsa ya Kira cikin nutsuwa tareda dorawa a kunne yanajiran ta amsa. Cikin nutsuwa itama ta amsa wayar daga can bangaren tana cewa, "Hello AQEEL. Dan gyara murya yayi ahankali cikin nutsuwa da kame Kai yace, Mami barka da Rana, Ya aiki?ya gajiyan hanya? Lfy kalau alhmdllh AQEEL Ya naka jikin ka qarasa warwarewa sosai dai ko??? Ahankali ya saki murmushi Yace, Alhmdllh na warware sosai, Mami yau din zaku dawo kuwa?? Eh Haka muke sakarai gaskia Amma dai idan bamu Gama da wuriba saidai gobe muyo sammako insha Allah. Ajiyar zuciya ya sauke ahankali cikin kwanciyar hankali da nutsuwa yace, "Shikenan Mami Allah ya dawo daku lfy Amma karkiyi tafiyan dare tunda yamma yariga yayi abar tafiyan zuwa goben Al-Amin zai turo miki kudin tickets dinku. Batareda musawaba tace ba damuwa sai zuwa goben zasu dawo Kuma kudn tickets dinma yabarsu sun siya already. Baice komaiba yana kashewa ya Kira Al-Amin yace ya tura kudi masu yawa account din Mamin ko na uncle Lulu. Yana kashewa ya kalleta Yana shafa bayanta yace, "Mami sai gobe zata dawo sai me Kuma yanzu?? Qin magana tayi tana rufe idanuwanta sbd Dan zazzabinta dayake neman dawowa. Palo yadawo da ita ya zauna taba kwance jikinsa sbd zafin da jikinta yafara alaman zazzabinta ya dawo. Maganinta Bai fara aikiba sai Bayan laasar sunayin sallah bacci ya dauketa ya kwantar da ita a daki tareda rufeta da abun rufa ya fito. Mota ya shiga Kai tsaye ya nufi gida sbd duboso Suma duk da su umma yaga alamar lafiya kalau suka tashi tunda suka fito a time din daya gansu. Yana Isa gida sashensu yafara zuwa a lokacin daga haj Maryamah har umma suna palon zaune kaman masu zaman makoki Haka Suka wuni ranar a gidan duk motsi sai umma ta debewa zuriar Zainab ace Maryamah itace tayi gashin Yar Zainab da 'danta wannan cin zarafi har Ina, Gashi basuda halin fada aji, Bilkees ma basa fatan ta sani tunda ba hankaline da ita ba taje tayi musu aikin haukar data saba tasa AQEEL din ya sake daukan fushi. Shiru sukai Suka barwa cikinsu cikin ciwo da jimamin lamarin tareda mamaki ta wani bangaren. Tunda yashigo hankalinsa kwance a natsensa Kamar Koda yaushe Cikin girmamawa ya gaidasu Yana sake tambayar jiki jikin nasu batareda Yama nuna ya Tina ganinsu yau din da safeba a gidansa. Su kansu gum sukayi suna kasa hada ido dashi kamar sirikansa Haka Suka amsa gaisuwarsa Ga bacin Rai a ran Haj Maryamah Amma batasan tayaya zata iya Masa fadan abinda tagani dinba sbd lamarine da dazata iya fiddasa a kanta da idonta Har abada da tayi, Umma kuwa abin baqin cikinta da kunyarta shine dasuka aura Masa Bilkees baayi irin wannan barke barke da dinke dinkenba bare neman masu taimakawa bare suji Dadi sai yanzu Akan 'yar Zainab dasukewa kallon karuwa shine zaazo ayi abinda Wanda yagani ya sheda a cikakkiyar macenta ya sameta, Ita yanzu ba damar ta tambaya idan Bilkees din ba a budurwa ya sametaba taci ubanta har ita har qanwar uwarta data basu ita Amma Ina ba fuska ba Hali bare tayiwa AQEEL wannan gangancin. Harya fice ba Wanda ya iya kallonsa kaman yanda suka saba a cikinsu. Bangarensa ya nufa ya tadda Bilkees Bata Nan Wai sun fita da mufeeda zuwa wani bikin. Baiji damuwar hakan ba sbd yaga miscalls nata kila takira harda Dan tambayar fitan ne. Samansa ya wuce ya Dade har kusan magrib Bata dawoba Dan Haka ya kirata a waya ya sanar da ita zai sake fita sai goben zai dawo. Dayake tana cikin mutane sosai saita Dan fuske Bata tambayesa abinda ya nufiba ta amsa da to kawai. Gap da magriba yadawo yafarayin sallah a masallaci kafin yashigo gidan. Koda yashigo Kai tsaye bedroom din ya wuce saiya taddata ta farka Amma tana kwancen sbd hannunta shima daya qara tsami. Kaita toilet yayi tayo alwala tazo tayi sallah jiki ba qwari Tana gamawa ya sake Bata abinci da magani Tasha sai jikinta ya sake Dan sakewa. Tana jikinsa yana Dan lallabata har akai sallar ishai yaje yayi sallar ya dawo batareda ya Jima sosai yanda ya Saba jimawaba bayan sallah. Yana dawowa ya zauna Yana waya da Bilkees dake tambayarsa idan tafiya yayi. Kai tsaye yace Mata ba tafiya yaiba Yana gidan karatunsa. Hakan daya fada yasa hankalinta Dan kwanciya saita bar zancen da janyo Masa wasu zantikan Suna Gama magana ya nufi bedroom din ya tadda Amal din tagama sallah tana zaune a inda tayi Bata tashiba. Tanajin shigowarsa dakin Bata dagoba har Saida ya iso inda take ya dauketa suka koma sofa ya zauna da ita tareda riqo hannunta Mai ciwon Yana shafawa cikin kulawa yace, "Sorry Yar gidan Mommy kinji. Shiru tayi Masa tana Dan zame hannun sbd yanda yake shafasa kaman Yana Masa Susan hannun ne. Maganan zuwanta gida ta sake Masa a hankali Amma ya sake fuskewa yace ba yanzuba infact Tama tare kenan. Kuka take neman Yi Masa Jin abinda ya fada Ya Kama fuskarta da hannuwansa Yana cewa, "Kinayin kuka Zan tabbatarda abinda nafada din. Rufe idanuwanta tayi tana kokarin Hana kanta kukan Amma Saida hawayenta Suka gangaro Cikin shauqi ya share Mata Yana cewa, "Shikenan ya Isa, Badai bakyason tarewaba? Gyada Kai tayi Kai tsaye ahankali tana dagowa ta kallesa. Sake kallonta yayi Yana yawo da hannunsa cikin hijabinta yace, "Ki tabbata bakyason tarewan?? Sake gyada Kai tayi tana tsayar da hawayenta. Wani murmushin daya sata sauke kanta daga kallonsa ya sake Yana cewa, "Shikenan Dena hawayen bazan takuraki ba saikin buqataci hakan dakanki a lokacinda kikeso kin yarda?? Eh" tafada da muryanta dake fita a hankali. Sake sakin fitinannan murmushi yayi Yana cire Mata hijabinta yace, "Ok shikenan. Yana cire Mata hijabin ya rakata toilet ya barota tayi wanka da ruwan zafi Sosai tareda sake shigansu sbd sukadai take shiga taji gurin na sakewa daga ciwo. Tana gamawa ta dauro towel ta fito Amma Bai wani dauru ba sbd hannunta saita dafosa da lafiyayyan hannun yafito har lokacin ahankali take tafiya cikin sanyi. Dauke kallonsa yayi daga kallonta kafin ta yamutsasa ya shiga toilet din shima yayo Wanka ya fito yayi musu Shirin bacci Suka kwanta da rigarsa a jikinta sai pant. Suna kwantawa bacci ya daukesu ba Bata lokaci. Bacci sukayi sosai sai tsakiyar dare dumin jikinta dayayi Dan zafi ya yanke Masa baccinsa sbd ta narke gabaki daya cikin jikinsa gashi baida Riga silk dogon wandon baccine kawai a jikinsa. Wani numfashi Mai sanyi ya sauke Yana Dan dagota daga jikinsa ya kalli fuskarta Yana jikin dumin numfashinta na sauka cikin wuyansa take tsigar jikinsa suka fara miqewa. Lumshe idanuwansa yayi Yana kokarin janyeta daga jikinsa yabarta Tai baccinta sai gashi yaja janyeta ta farka tareda bude idanuwanta ahankali ta kallesa ta sake maida idanuwan ta rufe. Hakan datayi yasashi Jin tsikan jikinsa sun tashi gabaki daya Ya lumshe nasa idanuwan shima Yana cusa Kansa cikin wuyanta yana jero ajiyan zuciya da numfashi ahankali. Wuyan nata da fuskarta yafara shafawa Yana bude idanuwansa akanta daidai lokacin itama ta bude idanuwanta akansa baccin na sakinta gabaki daya gabanta na faduwa da fargaba. Ahankali ya Kira sunanta da wata rikitacciyar murya Kansa na cikin rigarta Yana lasheta kaman Zuma. Rawa jikinta yafara yi Jin ya zare Mata rigar gabaki daya jikinsu na haduwa ya qarasa rikicewa Yana tsotsanta tako Ina Yana sauke zafafan numfashi masu dumi. Abubuwan dayake Mata yasata fara kuka tun Bai nufi babban aikinba Tanajin yafara kokarin sake kusantarta taqarawa kukanta karfi tana janyewa Amma Sam yakasa tsayar da Kansa baya Kiran sunanta babu abinda yakeyi. Sosai yau dinma ta gurzu a hannunsa kafin yabarta daurin hannunta ma duk sun gama yamutsa sun warware bandage dinma. Sabuwa jinyar tata tadawo sbd kusan kadan ne azabar yau din batakai ta jiyan ba Amma itama taji azabar sbd yau din yafi samun guri da kyau. Kuka da Kiran mommynta Babu Wanda batayiba Haka ya lallaba yasake gasata da Kansa sosai suna fitowa yabata magani Harma da grilled chicken da aka kawo cikin abincin dinner dinsu da Basu ciba da qyar ya iya dumamata kadan a oven Sbd Bai iya komai na girki ba yakawo yabata abaki Bata wani iya ciba zazzabi da bacci Haka yasamu yasake lallabata tasamu bacci. Bata farka ba sai karfe goman safe tayi sallah jiki a mace tasake wanka daqyar ta iya yin breakfast tasake Shan magani ta daga Masa hankali da rigima zuwa gida sbd su mommynta dasuke hanya. Sai data sake warwarewa zuwa Rana kafin ya nufi asibiti da ita aka sake dubata da hannun kafin ya wuce da ita gida. Ahankali take tafiya Amma ba kaman jiyan ba ya rakata har cikin bedroom dinta ya tayata sauya Kaya da Kansa kafin ya kwantar da ita yayi kissing bakinta sosai kafin ya fito. Yana ficewa gidan takira Bilkisu a waya ta gargadeta akan fadawa Kowa kwana biyu Bata gidan. Bilkisu na fitowa dakinta bacci Mai nauyin gaske ya dauketa Kuma alokacin Anty Fareedah tashigo harabar gidan tareda Siddi data dauko da airport sbd tayita Kiran Amal Amma Bata daukaba. Suna shigowa suka taddata tana bacci Mai qarfi Dan Haka suka qyaleta batareda sun tadataba. Guraren karfe hudu harta gota su Haj Zainab Suma Suka iso Siddi ce taje da motar Amal wadda tana bacci Ahmed yakawo gidan ta daukosu. Suna dawowa Amal din na farkawa batama San sun dawoba Saida Tai wanka tasake gaso kanta jikinta ya sake sakewa sosai ta shirya cikin doguwar Rigar Atampa army green Mai kyau tayi sallah ta shafa liner cikin idonta sbd kodewan dasukai kada agano tayi kuka kwana biyun. Ahankali ta fito dakin cikin nutsuwa ta nufi palon qasa datake jiyo hayaniyarsu tana kokarin sake fuskarta da murnar ganinsu gabaki daya. Kallonta sukeyi ganin yanda take sanyi Haka fuskarta ta Dan sauya Cikin kulawa Haj Zainab da siddi suna hada Baki gurin tambayarta ko lafiyanta kalau. Dan fuskewa tayi tana qarasowa ta zauna jikik mommyn tana cewa, "Mommy nayi kewanku Dan Allah kada ku sake tafiya kusa. Jin jikinta da Dan dumi yasa mommyn sake tambayarta lafiya. Hannunta dake Dan kumbure ta nuna Mata tana cewa, Buguwa nayi naji ciwo a hannu shiyasa nake Dan zazzabi tun jiyan. Cikin kulawa dukkaninsu sukai Mata sannu Anty Fareedah na cewa taga likita akan hakan? Ahankali ya gyada Kai tana cewa eh. Sannu suka qara yimata suna fadawa wani zancen gabaki dayansu harda ita datake kokarin bawa kanta qarfin halin rashin kuzarin datake tattare dashi. ##MAMUH# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 59 Zuwa magrib jikinta yaqara zafi sosai tana Jin zazzabinta na dawowa Amma Haka ta daure Bata Bari kowa ya rabeta ba bare aji jikin nata da zafi Sosai harma agane batada lfy din. Haka ta daure ta cijewarta har sukai dinner shima abincin da dauriya tacisa sbd batason kowane attention dinsu ya dawo kanta dasunga alaman rashin lafiya a tareda ita. Itace tafara gamawa ta miqe ta baro dining room din ta nufi kitchen tace Bilkisu takai Mata tea me zafi dakinta. Tana fitowa kitchen taji qamshinsa Dan Haka Bata tsaya tabbatarda idan shi dinne ba ta nufi hanyar saka batareda ta waiwayo ba. Su Maminsa ya gaisa dasu Cikin nutsuwa kafin yace suci abincin zai jira Mamin a sama idan ta Gama. Dayake gyada Masa Kai tayi Dan Bata Jima ita da fara cin abincinba. Saman ya wuce hankali kwance cikin nutsuwa Yana shiga Kai tsaye ya nufi bedroom dinta sbd yaga wucewarta saman. Tura kofar dakin yayi Kai tsaye ya shigo hankali kwance ba tsoro ko fargaban wani ya gansa cikin nutsuwa yake kaman yanda ya Saba komai basa a natsen. Tana toilet batasan dashiba ta fito toilet din tareda nufo tsakiyar dakin ahankali take tafiyarta har lokacin. Sai data fito sosai tagansa kawai zaune akan kujera Yana duba sako a wayarsa hankali kwance. Tsayawa cak tayi daga inda take tareda yimasa kallo daya ta sauke Kai tana gyara zaman rigar baccinta data cirewa bra tana shigowa dakin. Ajiye wayarsa yayi ahankali ya juyo ya zuba Mata idanuwansa yana kallon yanda ta tsaya a narke. Tasowa yayi ya qaraso gurinta tareda riqo hannunta ya qarasa da ita bakin gadonta ya zaunar tareda shafa goshinta zuwa wuyanta yaji jikin da zafi. Numfashi ya sauke ahankali tareda kallonta yace, "Kinsha maganinki da yamma? Girgiza Kai tayi tana kasa dagowa takallesa. Wani numfashin Yakuma saukewa ahankali baice komaiba ya nufi drawer din gaban mirror daya ajiye Mata maganin ya bude ya dauko yadawo saiga shigowar Bilkisu. Tana ganinsa tayi saurin juyawa zata fice yace takawo kawai. Juyowa tayi Kai a qasa takawo tray din ta ajiye ta juya ta fice. Maganin yabata a bakinta Tasha ya miqa Mata tea din ta girgiza Kai sbd Jin Bata buqatan shansa Kuma. Kwantar da ita yayi ya rankwafo ahankali ya Dora bakinsa kan nata ya Dan tsotsa lips dinta ya kalli cikin idanuwanta murya a tausashe yace, "Sleep well Amaryata kinji¿ Da safe ki tabbata kinsha maganinki Kuma gobe ba zuwa school ki huta sbd bakida lfy bakya buqatan wani wahalan fita. Rufeta yayi da bargo yasake kissing lips nata kafin ya kashe Mata wuta yajuya ya fito tareda rufo dakin. Har lokacin Mami Bata hawo ba sai kawai ya sauko Yana qarasowa palon qasan zata hawo. Kallonsa tayi tana cewa, Sorry AQEEL na tsaya magana ne a waya inata saurin nagama din Kuma fa. Tafiya zakayi ne? Dan kallon agogon hannunsa yayi yace, Yes Mami, Gobe Zan dawo kema yanzu kina buqatan hutawa sbd kinyi tafiya. Cikin nuna tata kulawar itama tace, "Ok Saida safe,ka kula kaima. Juyawa yayi ya fice a haraba Suka sake haduwa da uncle Lulu suka Dan sake magana sukai saida safe ya wuce. Itama Mamin tana Hawa Saida ta leqa dakin Amal taga harta kashe wuta tayi bacci dan Haka ta sake janyo Mata kofar tanufi dakin siddi wadda take wanka a toilet sai kawai Bata tsayaba ta wuce nata dakin. Washe gari ma tajima tana bacci sai latti sosai ta tashi dayake tayi sallarta ta asuba tun subahi. Jikinta ya sake sakewa sosai sai dai sanyi da tayi kawai, Brush da wanka tayo ta shirya cikin Riga da skirt na atampa ta fito daukeda wayarta da batama San ya kashe mataba kafin ya fita jiyan. Kunnawa tayi alokacinda take fitowa Text dinsa ne yafara shigowa tana karantawa ta da rintse idanuwanta sbd abinda ya rubuto din Jin tayi kamar ta fashe da kuka sbd kunya. Siddi ta tadda a Palo zatayi breakfast sbd itama Bata jima da tashiba, Zaunawa tayi aka kawo musu breakfast din tare taci Takoma dakinta Tasha maganinta a boye kafin tadawo sukai sashen Anty Fareedah sbd mommy ta Riga ta fita. Acan sashen Anty Fareedah dinma sune suketa surutansu ita Bata wani saka Baki tana lafe a kujera tana saurarensu. Haka ta wuni sukuku Bata wani doguwar motsi ko son magana dayake sunsan Haka halinta yake sai Basu wani gane sanyin nata ya qaru ba. Da Rana ma bayan taci abinci Haka Takoma dakinta Tasha maganinta shima sbd text din Shan maganin da yayi Mata. Sai yamma mommy ta dawo zuwa lokacin Amal tasake kokartawa kanta sakewa sosai. Da daddare ma Koda yazo suna Palo Baki dayansu gidan dan Haka baisamu Daman ganinta ita kadaiba Haka yaringa binta da mayen kallonsa tanata kaucewa cikin Shiga faduwar gaba da tsoron abinda zai iyayi. Daqyar ta ga yayi sallama da Maminsa ya tafi Ta sauke ajiyar zuciya a boye zuciyarta naci gaba da bugawa da sauri. Washe gari tana tashi da text dinsa tasake cin Karo tafiya ta kamasa da safen ta kwana biyu. Ajiyar zuciya tasake saukewa bayan karanta text din kafin ta sauko gadonta taje toilet tayo brush ta fito sanyeda kayan baccinta ta Dora qatuwar jacket Mai girma da tsayi akan kayan ta fito. Abinci sukaci Mommy tace ta shirya suje asibiti akan hannunta daya Dan kumbura. Asibiti sukaje aka sake duba hannun aka Bata wani maganin na shafawa Mai Dan zafi Haka Suka dawo. **Kwana biyu tayi tana jinyar kanta batareda sanin kowaba harta warke sosai Takoma daidai taci gaba da zuwa makarantarta hankali kwance. Kusan sati guda yayi a tafiyar Kuma kullum da text dinsa take tashi hakama idan zata kwanta, Zata karanta ta ajiye Amma Bata taba yimasa reply ba baikuma damu da hakanba, Makaranta ta dawo da wuri sosai yau din Ahmed na ajiyeta ya juya ya wuce tana shigowa gida siddi da Anty Fareedah sun fita mommy ma Bata dawoba tana can office tareda uncle. Kitchen tafara tsayawa ta tadda Bilkisu na yanka fruits zaa hada da tareda abincin office da ake kaiwa su mommy yawancin lokuta. Kallon fresh fruits din tai tareda tsaida idonta akan water melon din data fasa babba ahankali tace ta yanka Mata ta zuba Mata Madara dakuma condensed milk ta kawo Mata sama Dan kusan shine favourite dinta inda a fruits ne. Saman ta wuce ta nufi bedroom dinta ta tube tashiga wanka, Tana cikin toilet din Bilkisu ta kawo Mata abinda tace ta ajiye Mata akan ta bedside ta juya ta fice. Ta Dan Jima aciki tana wankan duk da Bata tareda gajiya sbd duka duka batafi awa uku da fitaba tadawo din. Daureda qaramin towel sky blue ta fito tana kallon abinda Bilkisu ta kawo Mata tasaki ajiyar zuciya tana daga qafa zata qarasa gaban mirror aka bude kofar dakin aka shigo Da sauri ta kalli kofar sbd hancinta daya tabbatar Mata da ko waye. Juyowa tayi tayi Masa kallo daya da idanuwanta ta dauke tana gyara daurin towel dinta da Bata daure da kyau ba tun farko. Ya qaro wani Irin fresh da kyau kamar Wanda yaje hutun shaqatawa ba aikiba. Qarasowa cikin dakin yayi tareda tura kofa ya tinkarota Yana yiwa cinyoyinta wani kallon burgewa. Gabanta ya tsaya Yana kallon fuskarta cikeda mamakin irin gurbin datake dashi a zuciyarsa Wanda yakasa ragewa ko sirkawaba. Itama dagowa tayi ahankali ta zuba Masa idanuwanta dake narkewa tana kallonsa kaman tana tantance kamanninsa, Kumatunta yafara Dan rankwafowa yayi kissing ahankali kafin murya a tausashe yace, "Gashinan yafada kinyi kewan Mijinki,I missed you more......" Ya qarasa fada Yana rungumeta ahankali tareda sauke ajiyan zuciya mai sanyi Yana shinshinata kaman yanda ya Saba qamshin shower gel dinta na kashe Masa jiki. Kasa cewa komai tayi na abinda ya fada din sai Dan rufe idanuwanta datayi ta bude. Zare jikinta tayi ahankali tareda dagowa Bata kallesaba kanta a qasa tace Kaya zata saka. Riqeta yayi Yana cewa suje ya rakata ta dauko kayan ya saka Mata da Kansa. Kallonsa tayi tana girgiza tana kokarin zamewa murya a narke tace, "Ah ah. Janyota yasake Yi yana sake silent murmushi yace, "Meyene Ah ah?? Sake kallonsa tayi tana mamakin da gaske baisan ah ah din bane kokuwa neman maganarsa ne. Kaman yasan abinda take tinani ya Dan narke fuska datai masifan qara Masa kyau saura kadan ta kusa kasa daukan kanta Cikin wata qaramar murya yace, "Eh bansaniba saikin qaramin sani Akan kalman. Sake kallon nasa tai zatayi magana ya jata zuwa kujera ya zauna tareda zaunar da ita a qafafunsa Yana kallon fararen cinyoyinta da towel dinta ya Dan rabe suka bayyana kaman wasu sabuwar alawan madara. Hannunta takai zata Dan ja towel din ta rufesu kadan yadafe hannunta da nasa Yana kallon cikin idanuwanta Tayi qasa da nata tana kaucewa kallonsa. Dauke idanuwansa yayi daga kan cinyoyin nata sbd abinda zasu iya haddasawa, Yana juyar da idanuwansa sai Suka sauka akan glass bowl dake ajiye da kankana dataji Madara da condensed milk harma da qanqara aciki. Hannunsa daya yakai a Kai ya dauko ahankali Yana kallonta cikin wani yanayi yace, "Qanqara kikesha? Kallon hannunsa tayi tareda miqa Kai hannu zata karba ta miqe ya riqe hannunta da hannu daya Yana kallonta. Janye hannunta tayi tana kokarin sake karba ya riqe da kyau Yana kallon fuskarta yace Zaki karba ne? Gyada Kai tayi tana sake miqa hannu. "Ok miqo hannuwanki duka nabaki. Hannuwanta biyu duka ta miqa Masa a bude. Wani qayataccen murmushi yasake yana kallonta kafin ya Dora Mata a hannu ta riqe dakyau zata miqe ya dakatar da ita ta hanyar zagayeta da hannunsa daya dayan Kuma ya Kai ahankali ya dauki spoon din ciki ya debo yakai bakinta taqi budewa. Wani murmushin Yakuma saki tareda Kai bakinsa ya zaro harshensa ahankali ya zura bakinta ya bude bakinta dashi kafin ya saka Mata kankanar data gama diban madara ajikinta... Da harshensa ya qarasa tura mata ita bakinta Yana lashe Wanda ya taba lips dinta Yana lumshe fararen idanuwansa. Tsaban shock hadiyeta tayi Kai tsaye ba shiri sbd sanyin wadda ya debo ya zuba Mata a wuyanta Yana bi da harshensa Yana lashewa. Wani yawun ta hadiye daqyar tana sake numfashi mai dan sauti sbd bugawar da zuciyarta takusa Yi. Kallonta yayi itama ahankali ta bude idanuwanta tasake kallonsa tana gani ya sake debowa ya saka a bakinsa ya kamo fuskarta ya hade bakinta da nasa Yana sha tareda nata bakin. Rawa jikinta yake dauka sbd lamarin dayake neman fin qarfin tinaninta da qwaqwalwanta, Ahankali ya ringa shayar dasu water melon din Yana hadawa da bakinta Yana tsotsewa Wadda take diga jikinta gurin debowa Haka ya ringa binsu da harshe Yana lashewa a jikinta har cinyoyinta dasuka Gama tsole idonsa Suma. Numfashi da ajiyar zuciya kawai take jerowa masu zafi jikinta na rawa tana qanqanmesa har suka Gama shanyewa duka ya sake gyara Mata zama akan qafafunsa suna fuskantar juna ya hade bakinsu Yana shafata tako Ina. Kan towel dinta ya Dora hannu zai warware tayi saurin dafe hannunsa daqyar da nata hannun daya Gama mutuwa batada kuzari ko kadan. ##MAMUH# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 60 Janye hannunta yayi Bai saurara din ba ya warwaresa ya sakesa ya zame zuwa qugunta tunda tana zaune ne, Ajiyar zuciya ya jero kusan guda hudu Yana cigaba da yamutsata tako Ina. Shi kansa dayazo a complete dinsa tini suka yamutsa qarshe ya miqe tsaye da ita Suka nufi gadonta dake shimfide da sky blue beddings ya kwantar da ita Yana qarasa daukan dumi shi kansa. Wani irin lafiyayyan love yayi Making da ita a dakin Mai nutsuwa da gigitarwa, Duk yanda takai ga tsoro da firgita Saida ta Dan shagala da yanayin ta manta da a gidanda suke Saida suka Gama ta Ankara da hakan ta kasa juyowa ta kallesa hankalinsa kwance yayi bacci abinsa cikin nutsuwa ajikinta. Tsoro da fargaban zuwa wani dakin yasata kasa baccin ita gashi takasa tadashi shima Dan Haka ta zame jikinta ahankali tareda janyo towel dinta dake qasa yashe ta daura ta nufi kofar bedroom din nata ta saka key tadawo ya nufi toilet ta sakarwa kanta ruwa tana rintse idanuwanta da tinanin meyake faruwa a rayuwarta ne? Wanka tayo ta fito daureda wani towel din daban tayi drying gashinta ta shafa mai tareda turarikanta ta saka doguwar Abaya milk ta daura qaramin silk scarf na Versace akanta tayi sallah kafin ta bude dakin ta sake saka key ta waje ta zare key din ta sauko qasa har lokacin Babu Wanda ya dawo a gidan ta nufi kitchen takai gurinsa suka Sha kankana ta samu kanta da dauko ruwa Takoma saman dasu. Tana shiga ta nufi kujera ta zauna tana kiran su Siddi Dan taji lokacinda zasu dawo gidan. Bayansu mommynta takira itama tace Mata da yamma kaman yanda su siddin sukace. Dan boyayyan numfashi ta sauke tana sake Satan kallon kan gadonta tana adduar yatashi kan lokaci ya tafi kafin yamman sbd Shi ko mommy samunsa tayi a gidan ta tabbarda Babu abinda zaiji ita kuwa kila har mutuwa saita kusa Yi sbd kunya da rashin abin fada. Sai laasar ya farka cikin sanyi ya bude idanuwansa ya kalleta itama bacci ya dauketa a kwance kan kujera tana gadin ya tashi Kuma tana gadin kofar dakinta da Wanda zaiyi knocking. Lumshe idanuwansa yayi Yana kallon innocent face dinta datake qyallin Zamanta cikakkiyar mace ayanzu. Addua yayi ahankali cikin Ransa kafin ya tashi zaune ya ziro qafafunsa qasa ya sauko gadon ahankali, Cikin nutsuwa ya Isa inda take ya durqusa ya dauketa ya maidata kan gadon ya rufeta tareda juyawa ya shiga toilet dinta Yana kallon yanda komai na yan Mata masu aji 'yayan gata suke buqata akwai toilet din a jera kana shiga kasan toilet din Mata ne. Sabon brush ya fasa cikin wainda baa fasaba yayi brush kafin yayi wanka da ruwan dumi ya fito da towel dinta da Bai gama rufesaba ya goge jikinsa ya shirya cikin kayansa dasuka Gama Dan yamutsawa Sosai. Yana Gama shiryawa ya juya gurinta ya Isa bakin gadon ya ranqwafo yayi kissing goshinta ya juya yadauki wayarsa batareda shakka ko gudun kada wani yaga fitowarsaba yabude key din data saka ya fice daga dakin ya sauko ya fice Dan har lokacin gidan tsit basu dawoba Balkisu Kuma Daman idan ba ganin fitowarsa tayiba bazata iya dogon motsiba. Yana fitowa harabar gidan yakira malam Rabiu da shima yasha baccin Rana dakin Securities din gidan bayan Bilkisu takawo musu abincinsu sunci sun koshi da kyau. Malam Rabiu da sauri ya shigo ya taho ya bude Masa mota Yana Satan kallon kayansa dasuka Gama fita hayyacinsu sbd squeezing. Jan motar yayi suka bar gidan Kai tsaye yace a nufi gidan karatunsa. Suna Isa ya nufi ciki ya sauya kayansa zuwa wani tsadaddiyar luxury yadi Mai taushi ya fito Yana zuba qamshi ya nufi masallaci yayi sallar laasar tukuna Suka nufi office da ake jiransa tun safe sbd yana fitowa gidansa qarfe Sha dayan Rana can gidan ya wuce. Al-Amin da yayita kiransa baya samu yakira malam Rabiu ya tambayesa inda suke ya fada Masa suna Idon Nera gum yayi Yana satar kallonsa shima Dan kuwa dai Ogan nasa yayi wani Dan fresh yaqara kwarjini da kyau. Baqin dake jiransa ya qarasa office dinsa Yana musu barka da zuwa a natse kaman ba Wanda ya gamo komaiba a fuske a kame yake. ***Itama sai lokacinda su Siddi Suka dawo ta farka ta tashi tana duba dakin da idanuwanta Bata gansaba, Saukowa gadon tayi ta dauki wayarta zata duba time taga sakonsa na cewan ya wuce ta tashi lfy. Ajiyar zuciya ta sauke ahankali jikinta dayayi Mata tsami Yana sakewa, toilet ta nufa tayo alwala tayi sallar laasar da Bata samu yiba. Tana gamawa ta sauko ta samesu a Palo ta zauna tasa Bilkisu ta kawo Mata abincinta anan tanaci suna fira Siddi na tsokanarta ta rage fita sbd bazata taba iya kallon AQEEL ASAD ta tambaya izininsa ta gwammaci zaman gidan. Shiru kawai tayi musu batace komaiba akan zancen Jin Anty Fareedah na cewa ita mamakin wannan auren nasu ma takeyi ace ko juna basa kalla kamar ma ya Manta da yanada Mata a gidan nasu Dan mommy kawai yake zuwa gidan sbd ita. Har lokacin dai Bata iya cewa komaiba shiru tayi tana cin abincinta jikinta ba wani qwari sosai. Suna palon su mommy suka dawo tareda Fahat da Suka biya suka dauko daga makaranta Anty Fareedah ta tashi ya nufi sashenta gurin Mijinta. Fahat kuwa kan Amal ya fada da qarfi Yana Bata labarin wani wasan da sukayi a school. Cikin kulawa ta gyara Masa zama tana cewa, Sweetheart idan kana mun wannan dirar ballani zakayi fa. Dariya yayi yana cewa, "Anty Amal kin rage karfima keda kike dagani da kanki. Murmushi kawai tayi tana cewa, "Ko yanzu Dan nadawo school na gaji ne shiyasa Amma ai Idan na sake Zan iya daga ka. Mommy Bata tsayaba sama ta wuce Dan a matuqar gajiye take Dan gaskia saima ta kwana biyu bata fita koina ba tana buqatan hutawa. Da daddare Bai zo gidanba text yai Mata sbd Idan yazo zaa iya samun akasi., Itama Jin nutsuwa da rashin zuwan nasa tayi sbd tsoron abinda zai iya Yi din. Washe gari qarfe goma ta fita school Can ta wuni sai yamma sosai ta dawo Bata tsaya komaiba Saida tayi wanka da sallah ta fito sukaci abinci tareda Anty Fareedah da itama lokacin ta dawo Suna gamawa Suka nufi sashen Anty Fareedah gabaki dayansu Banda mommyn. Suna can sashen har dare batama San yazo gurin mommy ba harya wuce saidai taga txt dinsa Ba qaramin Dadi tajiba da Bai sameta acan din ba. Washe gari ma Bata fita school ba gurin gyaran Kai dasu qafa da dai sauransu dasuka zaba zuwa itadasu Anty Fareedah din da Siddi zasu,. Tun safe take juye juyen yanda zatayi fitar sbd batason Ahmed yazo din Dan da motocinsu suka Saba fitar kokuma motar daya daga cikinsu. Qarfe goma Sha daya Ahmed yazo sbd Shi kansa ya riqe time table dinta yasan lokacin zuwa a kowace Rana. Yana kiranta a waya sai tace Masa kawai ya tafi yau bazata school ba akwai inda zasu tafi. Yana barin gidan ya maida motar gidan karatu ya dawo gate ya zauna tareda securities sbd Shi aikinsa natane kawai idan batada gurin zuwa shi a ranar baida aikin komai. Samun kanta tayi da Yi Masa txt din fitar tana turawa ta kashe wayarta gabaki daya Dan batama son Jin yace kada ta fitan. Shiryawa sukayi qarfe biyu suka fitawarsu Haj Zainab bama ta saniba tana can sama tana bacci Dan ba qaramar gajiya take fama da itaba kwanakin. Yawonsu dasuka Dade basuyiba a tare kaman yanda Suka Saba shi Suka Sha kafin suka Isa Beauty Box spa. Suna gurin har yamma kafin suka Gama suka fito kowaccensu an gyarata Amal harda kanta ta gyara sbd ruwa data saka Masa kwana biyun kaman ya Dan Dama kan. Suna gurin Mommy ta Kira Siddi akan Ahmed yazo Yana neman Amal wayarta Bata Shiga Kuma. Fada Mata inda suke siddi tayi tana cewa Amal din tana taredasu. Kallon Bilkisu tayi tace, "jeki kice Masa tana beauty box spa taredasu Siddi. Bilkisu na zuwa ta fada Masa yaja motar Ya nufi inda tace din Yana duba map da zata kaisa gurin. Yana Isa yaga motar Anty Fareedah ya gane motar gidan IDON NERA din ce Dan Haka yayi parking a gefe Yana jiran fitowarsu tunda wayarta a kashe take Kuma maigidansa yace yaje ya dauketa ya maidata gida. Yana gurin har yamma AQEEL ASAD yakirasa yana tambayarsa koya dauketa din, Fada Masa yayi Yana gurin Yana jiran fitowarsu. Address din yace a tura Masa take Ahmed ya tura Masa. Kusan awa daya da Gama wayarsu saiga AQEEL ASAD din ya iso gurin ya kalli malam Rabiu yace yakoma waccan motar ya karba yamaida gida shikuma Ahmed yadawo wannan din. Malam Rabiu na barin gurin da waccar motar suna fitowa kowaccensu na cikin shigar alfarma Mara takura. Ita doguwan rigar wani plain lace Mara nauyi da tsada ne ajikinta sai mayafinta Dan Mara girma sosai kaman yanda ta Saba. Tana ganin motar ta kalleta cikin mamaki kafin tasake kalla Ahmed ya fito cikin Bata girma Yana Mata barka da fitowa. Kasa magana tayi lokacinda ta hango waye Acikin motar ta juya ta kalli Siddi dake cewa school Zaki shigane da yamman Nan? Batareda sun lura da waye a motar ba. Anty Fareedah ma ita take kallo tana jiran amsarta. Rasa abin fada tayi Kuma bazataso su gansaba gashi idan ta fuske tace Ahmed ya tafi kawai tasan fitowa zaiyi ya jata koya dauketa gabansu Anty Fareedah din. Dan sanyayyan numfashi ta sauke tana Dan basarwa ahankali tace, "Eh zan biya school din Ahmed zai kaini ku wuce din. Mota Suka shige Anty Fareedah na cewa, Ki kula to. Siddi ma cemata tayi take care Suka wuce sukabar gurin. Saida ta sauke Ajiyar zuciya a boye Mai zafi bayan wucewarsu ta Dan juyo takalli Ahmed daya bude Mata mota kafin tashiga ahankali batareda ta juyo ta kallesaba. Rufewa Ahmed yai ya zagaya yashiga motar ya tada suka bar gurin. Suna tafiya ahankali Babu Mai magana Dan tunda tashigo motar yake waya ahankali cikin rashin daga hankali bare murya komai nasa a natse. Hanyar dataga sun dauka ne yasata juyowa ta kallesa da idanuwanta da take Suka fara narkewa shikuma har lokacin wayarsa yakeyi da wani abokin aikinsa dake Europe. ##MAMUH# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 61 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 61 Sake kallonsa tayi har lokacin waya yakeyi Jin tana kallonsa yasashi waiwayowa ahankali Yana cigaba da wayarsa ya zuba Mata nasa idanuwan fuskarsa a Dan kame. Tana ganin hakan ta dauke kanta tana qin yin magana ta maida hankalinta kan Ahmed zatayi magana saikuma ta fasa sbd tasan a banza zatayi tunda ya nufi can din maigidansa ne ya bada umarnin Dan Haka ba juyawar zaiyi ya kaita gidaba ko ta fada. Koda suka Isa Ana Kiran sallar magrib Dan Haka a masallaci aka ajiye AQEEL ASAD din ita Kuma ya qaraso ciko da ita iyayi parking ya fito ya bude Mata motar. Fitowa tayi sbd batason jawa kanta attention na securities harma dashi Kansa Ahmed dake tsananin Bata girma Dan itace uwar dakin tasa a cikin family din AQEEL ASAD din. Hanyar shiga ta nufa ahankali ta Murda ta bude kofar ta shiga ta zauna a palon tana fiddo wayarta cikin handbag ta kunna tana saiga Kiran mommy. Wani zafaffen numfashi ta sauke cikin sanyi da damuwa harma da fargaban abinda zata fada din Kuma tasan duka akan aurensa ne, A bayan da batada auren kowa akanta kota Kai dare Babu Mai damuwa sbd ansan bazata Kai kanta gurin iskanciba ko lalacewa Amma yanzu gashinan batada ikon yawon inda take zuwa mommy zata fara kiranta shima yanzu gashinan data fita Ahmed na biye da ita kaman cingam. Ajiyar zuciya ta sake saukewa jikinta na sanyi kafin ta dauki wayar tana Hana bayyanarda sanyin da jikinta yayi tace, "Yes Mommy¿ Haj Zainab ajiyar zuciya ta sauke tana cewa, "Meyasa Kika kashe wayarki ne Amal? Mommy na manta da tana kashe ne tin dazu,sorry. Sake sauke numfashi Haj Zainab din tayi kafin tace kina Ina ne? Wani irin faduwa gabanta yayi ta dafe kanta tanajin Yana Mata nauyi sbd batasan me zataceba Kuma... Sake katse tinaninta Haj Zainab din tayi da cewa, "Su Fareedah since kina school tareda Ahmed, Ina Ina fatan lafiya ne? Jin abinda mommyn tace yasata cewa eh kawai sbd batasan mezatace ba kuma Dan Haka saita barshi akan eh tana school dinne wani abin zasuyi da course mate dinta. Cikin sanyi Haj Zainab tace, To karkiyi daren nan sosai dan Allah Amal Kinga idan AQEEL yaga irin hakan zai iya tada maganar tariyarki yanzu Kuma dai kinsan ba hakan mukesoba yanzu aqalla asamu fitinar iyayensa ta ragu kafin kishiga cikinsu gaskia sbd nasan waye su din, Idan suka tsani Abu da gaske suke tsanarsa duk Wanda zai tsaya Miki idan basa sonki Kika tare gidan dansu saukinta ganin bacin Rai da kuka,Allah dai ya kyauta ya Mana Mai kyau. Sallama sukai tana ajiye wayar yana bude babbar kofar palon ya shigo ya qaraso ahankali ya zauna Yana kallonta yace, "Kinyi sallah?? Batareda ta kallesaba ta Dan bude Baki ahankali tace, "No. Sake kallonta yayi Yana cewa, "Bakya Yi ne? Da mamaki takuma kallansa Dan Bata gane kalman bakya Yi dinba. Wani kallo yamata Yana sake Dan gyada Kansa ahankali yace, "Yes.. Dan bata fuska kadan tayi tana cewa, "Zanyi idan naqarasa gida lokaci na tafiya gwara na Isa da wuri. Wani kallon yasake Mata yace, "Kije kiyi sallah. Kofar bedroom dinsa da toilet din cikinsa kawai ta sani sbd Bata taba shiga sauran bedrooms na gidanba ta sata kalla kafin ta dawo da fuskarta ta saci kallonsa shima tana Jin fargaba da tsoron Shiga Dakin da aka rabata da budurci taci wuya. Ganin bai Kuma cewa komaiba ta miqe tana kallon kofar fita zata nufa ya dago ya kalleta tareda miqewa tsaye tana ganin hakan ta nufi kofar da sauri saidai ko taku uku batayiba ya cafketa tareda dagata sama tana basa dariyar da baiyi niyaba Dan laifi tayi Masa na fita batareda jiran yabada izinin ba bare bada kudin kowace lalurarta. Cikin wata narkakkiyar murya Mai hadeda kaman shagwaba tace, "Ni idan naje gida zanyi sallar Dare yafara gida zanje,Ni kabarni.... Ajiyeta yayi tareda juyo da ita suka fuskanci juna kafin tayi wani motsin ya dagata sama ya nufi bedroom dinsa da ita Yana cewa, "Ko kiyi sallah ko nakira Mamina yanz tasan inda kike. Kallonsa tayi tana narke fuska Dan tasan tabbas zai aikata Dan Haka ta nutsu Yana kaita har cikin toilet ya ajiye ya zare Mata qaramin mayafin jikinta dayaketa harara tun fitowarta beauty box spa ya fito dashi ya jefar kan kujera ya koma Palo. Alwala tayi tafito dakin batada abin sakawa tayi sallah da Haka ta dauki gyalenta ta nada akanta dayake rigarta nada tsayin hannu sai tayi sallarta. Tana idarwa ta taso ta fito tana warware nadin gyalenta ta yafasa daidai tana nufan kofa Kai tsaye. Tana Isa kofar tajisa a bayanta tayi saurin juyowa kafin tayi magana ya dafeta a kofar ahankali Yana yiwa gyalenta wani irin kallo ahankali ya matsa da fuskarsa zuwa cikin wuyanta qamshinta ya shiga hancinsa ya Dan rufe Ido ya Hana Kansa shiga yanayi ya Kai bakinsa kunnenta ahankali yace, Meye wannan a jikinki? Bazaki fita da wannan abinba ajikinki, Ki nutsu ki nema guri ki zauna. Dagowa tayi tana kallonsa kirjinta na Dan bugawa ta dauke idanuwanta akansa areda gyarawa mayafin zama tana kallonsa ajikinta a sace taga ya Dan sauka bama kaman yanda ta Saba saka veils ba dasuke kaman na yara. Knocking kofa akai Dan Haka ya janye daga gareta itama ta janye daga jikin kofar ta koma gefe ta zauna shima zaunawa yayi kafin yabada izinin shigowa. Al-Amin ne daukeda manyan ledoji da jakunkuna masu tambarin talindo steak house, Cikin Yar girmamawa ya gaida Amal wadda ke zaune tana kashe wayarta sbd tsoron kada mommynta takirata batasan me zataceba hankalinta yafara tashi Gabaki daya gida takeson ganin kanta kafin afara Tunanin Ina take. Jera abincin Al-Amin yayi gabaki daya a dining kafin yashiga kitchen ya dauko plates da spoons da ruwa daga fridge duk ya aje musu da drinks ya tattara ledojin ya fice dasu yabar gidan. Qamshin abincin masu shegiyar tsada ya fara gauraya dining Yana isowa har palon yafara shiga hancinta yasa yunwar cikinta motsawa Amma Kuma gidane a ranta fiyeda komai a lokacin. Shi kansa yunwa yakeji sbd tun breakfast baici wani abincin kirkiba, Miqewa yayi tareda Kama hannunta ya sake cire Mata gyalenta daya tsana gani ya ajiye gefe Suka nufa dining. Har bakin kujera ya Isa da ita ya jamata ahankali ya zaunar da ita kafin ya zagaya ya zauna suna facing juna. Kasa Hana kanta kallon abincin da qamshisa yagama cika gurin tayi take idanuwanta suka sauka kan brown pasta dataji veggies musamman carrots manya manya da Naman kaza qananu qananu aciki. Ajiyar zuciya tasake ahankali tana sake kallonta jikinta na sanyi. Ganin kallon datakewa brown pasta din yasashi zuba Mata dakansa tareda zuba Mata lafiyayyan salad a gefe. Yana Gama zubawa Bata wahalarda kanta ba ta dauki fork tasaka ta debo takai bakinta cikin nutsuwa ta lumshe idanuwanta ahankali tana sake budewa tafara ci tanajin nutsuwa na ratsata. Sai data Koshi gida yasake dawo mata arai shikuma sallar ishai ya fice Yi. Yana can itama ta koma dakinsa tayi sallar tana idarwa ta shiga toilet da sauri tayi fitsari tana fitowa tagansa a dakin shigowarsa kenan Yana waya. Haj Zainab ce takirasa tana tambayarsa ko zai Kira Ahmed yaji inda suke da Amal din sbd tasake Kiran wayarta a kashe. Ajiyar zuciya ya sauke Yana kallon Amal din data fito daga toilet Ya janyota gefen jikinsa yayi kissing goshinta ahankali kafin yace, "Karki damu Mami tana school din kaman yanda tafada idan tagama nine zan kawota abinda zatayi din yanada mahummanci ne na bincika. Wani numfashin takuma saukewa tana cewa, "Shikenan tunda kace ba damuwa zaka dawo da ita din Daman Kai nakeji kada kayi fadan Daren nata. Shima ajiyar zuciya ya sauke a natse yace, "Ba damuwa Mami kiyi baccinki koman dare Zan kawota gida Idan tagama. Cikin mamaki Haj Zainab ta ajiye wayar tana sake mamakinsa yau shine Mai cewa ba damuwa da Amal din tayi dare waje. Amma tunda yace zaije da Kansa ai shikenan Amma kashe wayar Amal din Yana Bata ranta Dan batasan wannan sabuwar dabiar ta mececeba, Haka kawai ta sauya layinta yanzu Kuma tun kwanaki dasukai tafiya ta dauki dabiar kashe kashen waya. Yana ajiye wayar Mamin ya kalli Amal wadda ke kallonsa da mamaki takasa magana ya janyota jikinsa Yana cewa, "Kece kikace kina makaranta,Ni tayaki fadan zancan nayi kawai kike kallona kaman nayi Miki laifi. Shiru Tai Masa tana Dan janyewa Amma yakasa Bata wanna damar Yana cewa muje na nuna Miki wani Abu. Toilet ya nufa da ita ta dauka wani abun ne da gaske saita bisa tunda ba gadonsa ta ga yanufa da itaba. Suna shiga toilet din kafin ta Ankara ya fara zuge Mata zip din rigarta Yana kallon kanta dake gyare Yana zuba qamshin mayuka masu qamshin Dadi. Da sauri ta janye tana narke fuska shima narke Fuskar yai Yana cewa, "Tsaf Zan jiq kayan jikinki bakida ikon zuwa gida sai sun bushe zuwa safe. Tanajin hakan ta sake kallonsa tana narke Ido a Dan galabaice sbd hannunsa daya zira cikin zip din rigarta ta baya daya bude. Yanda yake matane yasashi zare Mata rigar batareda tagama ankaraba saidai tajita ya dauketa sun shga jacuzzi ya sakar musu ruwan sanyi. Da sauri ta sake wata ajiyar zuciya sbd Dan sanyin ruwan kafin ya Maidasu masu dumi. Daga ita sai bra da pant Dan ruwan na sauka kan lafiyayyar fatarta suna gangara da sauri sbd tsantsin fatar, Jikinsa da Babu Kaya ya janyota Yana kallon fuskarta da ruwa ke sauka akai ahankali idanuwanta na Dan rufewa sbd dumin ruwan, Shafa wuyanta yayi zuwa kirjinta kafin yakai hannunsa bayanta ahankali ya balle bra din ya saki qasa Yanawa jikinta wani natsatsen mayen kallo.. Irin kallon dayake binta dashi yana dafeta jikin glass na jacuzzi din yasata Shigewa jikinsa ahankali ta manne dashi dan yadena ganinta sbd bazata iya juyawaba ya manneta jikin glass din. Haduwar kirjinsu ga dumin ruwan dake sauka akansu din yasashi sake wani numfashin dayasa toilet din amsawa gabaki daya idanuwansa na sauyawa. Fuskarta ya dago ya kalleta da qyar ya Ciro kalma bakinsa qasa qasa yace, "Wane hukunci Zan Miki akan laifinki?? Bata kallesa ba ta girgiza Masa Kai tana rike numfashinta dake neman barinta sbd kunnenta daya tsotsa.. Dawo da Kansa yai ya hade fuskarsu Yana cewa, "Zaki sake?? Sake girgiza Masa Kai tayi batasaniba tana sake qanqanmesa sbd wata shafar dayawa mararta. Bakinsa ya Dora a nata ya kamo harshenta da nasa ya janyo cikin bakinsa ya tsotsa ahankali Yana bin jikinta da wasu zafafan abubuwan dasuka sakata cigaba da sauke Nishi masu karfi jikinta na sakewa. Kissing din dayake Mata yasata fara rasa kanta musamman ruwan dake daukan musu ahankali yana qarawa lamarin daukan dumi. Tun lamarin na biyuwa ahankali har komai yafara girmama ya dagota bakinsa na cikin nata ya dawo bedroom din dasu ya nufi gado dasu Yana qarasa binta da abubuwan da kanta ke kasa dauka kafin suka shiga main lamarin. Sun Jima kafin yasamu dawowa Kansa ya janyota jikinsa Yana lumshe Ido da jin sukuni da nutsuwarsa na sake dawowa daidai. Ita kanta wani irin kasala da mutuwar jiki ne suka dabaibayeta ta lafe shiru a jikinsa tsawon mintina har kaman zatai bacci Amma ta Hana kanta sukai wanka yasake shiryata da Kansa kafin ya janyota Palo yasake Bata abinci da Kansa Kuma taci sbd yinwar dataji ta sakeji. Suna gamawa ya shiryata tsaf Suka fito Yana riqeda hannunta ya bude Mata mota tashiga cikin sanyi sbd rashin karfin jiki Ya zagaya ya bude ya shiga ya tada suka bar gidan Yana kallon time 11:40 duk da bawani darene ba Sha daya din a garin. ##MAMUH# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 62 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 62 A hanyarsu ta zuwa Idon Nera maganar mayafinta yayi Mata da fitarta din batareda ta jira amsarsaba ta kashe wayarta, Ta wani bangaren sakon nata ya zamar Masa wani babban alamarinda ya kasa barin zuciyarsa fushi da laifin nata sbd shine karo na farko da sakonta ya shigo wayarsa duk da tayi laifi sai hakan Kuma yake narkar da zuciyarsa. Shiru tayi tana lafe a kujerar sbd baccin da mutuwar jikinta yakeson sata ji. Suna Isa harabar gidan yayi parking tareda kallanta yaga Bata motsaba ya miqa hannunsa ahankali ya shafa Fuskarta yaga bacci tayi. Wani kyakkyawan murmushi yasake yana tausayinta sbd yasan gajiyane tayi Koba komai yau din yasan ta wahala tunda yawo sukaje itadasu Siddi. Sake shafata yayi cikin kulawa yanajin kaman ya juya da ita taje can tayi baccinta a jikinsa Amma yasan rigimarta bazata Bari ta yarda yakoma da itaba. Kamota yayi jikinta ahankali yayi kissing din lips dinta ahankali saigashi ta bude idanuwanta akansa tareda janyewa da sauri tana kallon harabar gidan da Babu kowa da alama ko basuyi bacciba suna sama sun shige. Ahankali ta bude motar ta fice batareda ta tsaya Jin komaiba tana jinsa yace Mata goodnight ahankali Yana binta da kallo harta shige kafin yaja motar ya juya yabar gidan. Tana shiga palon kasa Babu kowa sai Bilkisu ta kalleta tace takawo Mata tea da cake. Tana hawa sama har lokacin mommy da siddi na palon Siddi na waya da Mijinta mommy Kuma tana waya da AQEEL din dayake tambayarta ko Amal din ta iso?? Eh tace Masa tana mamakin bashine yace zai dawo da itaba¿ Ahmed dinma Yana kokari wlh tafada lokacinda take ajiye wayarta ta amsa gaisuwar Amal datayi Mata a gajiye ta nufi dakinta kayan bacci kawai ta saka ta fada gadonta koda Bilkisu ta kawo Mata tea din tini tayi bacci. Da asuba ma daqyar ta tashi tayi sallah Takoma bacci Bata farkaba sai 11 lokacin kowama na gida ranar dayake weekend ne itama badan tasoba ta tafi makaranta lecture daya tayi tadawo gida. Tana dawowa abinci taci ta haye dakinta ta kwanta tana bacci. Sai yamma tasamu jikinta ya sake tayi wanka tasake cin abinci da sallah tukuna tadawo daidai sunata shaaninsu cikin gidan dayake kowa ranar Yana gida. Shima ranar Bai samu shigowaba sbd wani daurin aure Mai mahummanci da aka gayyacesa Wanda yayi haduwarsa da Amininsa da sai satin ya dawo Nigeria tareda matarsa data tattara ta bisa can suka daidaito tunda tasamu ta rabu da masifar rayuwarta wato Amal Idon Nera. Da farko SSG yaso nuna bacin Rai da fushinsa akan AQEEL ASAD din Amma Sam AQEEL ASAD Baima bada Fuskar da zaayi maganar iyalinsa da waniba Dan bazai iya bada fuskarda Hayat din zai alaqanta Kansa da matarsaba Koda a gurin bada bayani ne Dan Haka kwata kwata yaqi nuna akwai wani Abu daban bayan asalin alaqarsu da amintarsu Wanda yasa Hayat duk yanda yaso ayi dawo da bayani Dole ya hakura yabar maganar sbd AQEEL dabai nuna akwai wani abinba bayan Abotarsu. Da Haka ya hakura yabarwa Allah tunda ya shirya da matarsa Amma Kuma bayajin ya fasa qara auren tunda yayi niya zai samu tasa shima Mai Kamar Amal din. Baisamu kansaba sai dare shima dan Haka ta waya yayi magana da Maminsa kawai sai Kuma mutuniyar itama dayake yasan bata Masa magana kota waya Dan Haka text yayi Mata kaman yanda ya Saba. Washe gari yazo da safe kafin ya wuce wani taron Musulinci da aka gayyace a ranar Amma Bata tashiba tana bacci Dan Haka ko ranar Basu haduba saida aka kwana biyu duk basa haduwa saidai ta waya safe Rana dare dayake Jin lafiyanta da kewanta. A kwana biyun ta Dan sauya sbd hutawar datakeyi sosai daga bacci sai cin abinci. Ranar Thursday Bayan tadawo makaranta da yamma sai datayi bacci ta huta tayi wanka da sallar magrib ta fito sun zauna cin abincin dare tana zama sai gashi yashigo palon sanyeda wando da hoodie Balenciaga sweatshirt milk. Qamshine ya yadu a palon ita tafara Ankara da zuwan nasa sbd qamshin, ta dago ahankali ta kalli hanyar palon saiga idanuwansu ya Hadu ahankali. Idanuwansa daya zuba Mata Yana binta dasu yasa jikinta neman mutuwa tana Dan dauke idonta daga nasa tana Jin abincin na kasa shiga ci kawai takeyi Bata wani ganewa. Bai qarasoba a Palo yayi zamansa Dan baya buqatan dinner a koshensa yake Dan azumi ma yayi ranar. Jin tayi ta koshi Amma Kuma takasa tashi sbd Babu Wanda ya Gama. Ganin tagama Haj Zainab ta kalleta tace, "Amal ki kawomin ruwa Wanda beyi sanyin wannan ba tunda kin gama, Wannan yayi sanyi Bilkisu taqi Dena bamu ruwan sanyi sosai haryanxu. Rintse Ido tayi sbd tsoron Isa palon ba kowa acan sbd Idan ba ita datake saiti da kofar palon ba babuma Wanda yasan yazo sai sun Gama sun fito zasusan ya zo. Miqewa tayi ahankali ta fita ta shige kitchen ta dauko ruwan ta fito Ga mamakinta Bai taso daga inda yakeba harta wuce takaiwa mommy ruwan Idanuwansa kawai yake binta dasu tanajinsu ajikinta kamar zata harde ta Fadi. Sallama tayi musu Dan yanzu da wuri take Shigewa ta fice ta nufi hanyar hayewa sama Amma ko Isa stairs din batayiba ya Kira asalin sunanta daya sata tsayawa cak zuciyarta na harbawa da qarfi aduk lokacinda zai kirata asalin MARYAMAH dinta Wanda bayanshi duk duniya Babu Mai kiranta hakan, Sunanma idan bada ya bayyana rayuwarsuba batasan tanada wani asalin sunanba. Ahankali ya Kama hannunta ya jata zuwa saman dakansa har cikin dakinta suka shige ya turo kofar Yana shinshinata yace, "Ganina yasa Kika kasa cin abincin? Bata fuska tayi tana cewa ah ah batareda tasan tafada dinba. Ruwan dake gefen gadonta ya dauka ya bude ya Dora Mata abaki tafara Sha babu musu sbd ya lura da Natasha ruwaba bayan Gama cin Dan abincin datayi. Ruwan takesha ahankali Yana Bata Yana kallon yasa take hadiye ruwan cikin sanyi da nutsuwa komai nata sanyinsa da narkewarta na sake hargitsa zuciyarsa. Tana Gama Sha ya rufe ya ajiye yasaka hannu Yana goge Mata Wanda suka zubar Mata har cikin kirjinta. Kallonta yakeyi yanajin kewarta sbd kusan kwana biyar kenan Basu ga junaba. Hijabinta ya saka Mata tareda janta cikin nutsuwa Suka fito ba tsoro ba shakka ya jata har qasa suka fice batareda kowa yagansuba bare sanin ficewar tasu. Daman shine ya kawo kansa Dan Haka yajasu Suka bar gidan. Ita kanta yau Bata tsaya wahalarda Kansa musawa ba sbd idanma Basu bar gidanba tasan zai iyayin abinda zai sata kunyar familynta a gidan. Suna Isa gidan Karatu a palonsa suka yada zango Saida yagama rikitasu suka gama tarwatsa pillows din west Elm sofa set dake palon kafin suka qarasa dakinsa acanma Saida suka Gama yamutsa gadon kafin komai ya lafa. Wannan karon itace wani bacci Mai nauyin gaske ya dauketa batareda tasaniba. Ganin tayi bacci saiya kyaleta Bai tadataba yaje yayi wanka yayi Shirin baccinsa ya rufe koina yazo yashige jikinta take bacci Mai nauyi shima ya daukesa. Da asuba gigice ta tashi ganin inda take take tafara hawaye ya samu ya rarrasheta tayi sallah gari nafara haske kadan ta daga Masa hankali ya maidata gida Bata Bari yashigo gate da motarsaba a waje yayi parking suka shigo da qafa securities na Masa barka da asuba ya amsa Kai tsaye Yana wucewa ciki raka matarsa. A bakin kofar palo tace yakoma Saida ya Kuma kissing bakinta ahankali kafin ya saketa ya juya takira Bilkisu a waya ta bude Mata kofar ta wuce sama da sauri tana zuwa tashige dakinta ta kwanta sai bacci. Washe gari Babu Wanda Koda Wasa ya fahimci baa gidan ta kwanaba bayan Bilkisu dake ganin ikon Allah abinda yafi karfinta. Ranarma hakance da daddare yazo ya fice da ita bayan mommy ta shige siddi Kuma tana kicin tareda Bilkisu data saka aikin gasa Mata cake. Kaman yanda ya dawo da ita jiyan Haka ya dawo da ita a yau Amma yauma harsunyi latti kadan ya rage Basu hadu da Uncle Lulu daya fita yau din tunda safeba. A kwanakin komawa yayi Yana raba kwana a tsakaninta da Bilkees batareda Bilkees din Tama tsaya ta fahimci duk Bayan kwana biyu baya kwana a gidaba hakama Amal data manta gabaki daya da yanada wata Matar. Ana cikin hakan yayi tafiyar dazata daukesa kusan sati biyu ko uku ma. Ranar dazai tafi acan suka kwana dagacan school ya ajiyeta Koda kowa ya farka Bata gida Bilkisu tace musu ta wuce school tunda safe dayake exams Sukeyi. Yana ajiyeta airport suka wuce shida Al-Amin Ahmed yakaisu yakoma makaranta jiranta. Karfe uku ta fito makarantar Suka dawo gida wanka kawai tayi taci abinci ta kwanta sbd Dan zazzabin datakeji tun shekaran jiya sama sama. Koda maraice yayi jikinta yayi zafi Sosai Haka ta Dan daure aka Bata magana tasha, Hankalin mommy tashi yayi sbd lurada wata yaqare ciwon marartane na period zaizo wannan karonma kaman ta gota harda kusan sati daya, Mamakin lamarin mommy tayi Amma dai ganin tafara zazzabin Mai zafi saita San ciwon ne zaizo. A sukwane ta wuni kwance hakama washe gari ta tashi da zazzabin dayake sun Saba da ciwon nata sai akaci gaba da Bata maganin datakesha hakan saiya fara sata ciwon Mara ahankali batareda itama tayi wani tunaninba ta dauka period dinne zaizo dan harta manta da ciwon nata dataga lokaci ya wuce batai period dinmaba kwata kwata. ****Haka kawai Bilkees ta zowa su umma a wuya ta tsaya sbd gabaki daya ta tattara zancen lamarin Mijinta da aurensa ta watsar tamaida hankali gurin rayuwar Matan manya dasukeyi itada qawayenta su Nafee data dawo Suka sake dinkewa abinsu ganin kowa ya watsar da kwallon mangwaro ya huta da quda, Ita Nafee tana sane da AQEEL ASAD Yana tareda aurensa da Amal Bai rabuba Amma taqi fadawa Bilkees din sbd kada tayi rigima auren ya mutu tasan Amal na rabuwa da aure wallahi Allah ne kawai zai Hana Mijinta aurenta Dan Haka ta zabi yin shiru tana sake Dora Bilkees din a hanyoyin da bama zatasan akwai aurenba bare tayi wani yunqurin. Umma Babu safiyar da Bata debewa bilkees akan wawanci da haukata gashi Suma yanzu sunaji suna gani AQEEL yake qin kwana a gida wasu lokutan Wanda sune kadai sukasan inda ake gashi ba damar magana saidai Ido da guni a zuci Wanda yafi komai ciwo. Haj Maryamah kuwa ganin da gaske suna zaune zasu iya samun mugun labarin sabuwar hadin zuria da Zainab da Haka tafara dagawa Bilkees hankali akan sake haihuwa sbd Daman can Dan ana Zaune kalau ne bata maganar asake Amma har cikin ranta 'yaya takeson AQEEL ya Haifa musu masu yawa tunda ita Shi kadaine, itama ita kadaice agun ummanta gwara shi ya hayayyafo da yawa tunda akwai arziki Mai yalwanda ko 'yayansu bazasuyi talauciba da yardar Allah hakama Shi kansa tasa yanada masifan son yara tunda sungani tun haihuwar Zainab datai ta Amal dn yabi ya rikice. Bilkees ganin masifar dasuka bullo Mata da ita ta maganar haihuwa ba arziki Ido a rufe gabaki daya sun sauya Mata Dan ita umma harda maganar Daren farkon Nan tana ranta takasa cirewa ace matar dasuka kawo Masa Babu Wani motsi salin alin Amma 'yar karuwa anzo Anata neman madinka da likitoci hardasu gashe gashe Dan Haka akwai zance a qasa tsakaninta da uwar Bilkees idan Takoma Cameroon bata yarda dasuba rufa rufa sukai Mata aka bata ta aurawa jikanta. Bilkees da mufeeda dataji abinda sukewa mahaifiyarta binsu suka ringa Yi da magana Bilkees Babu ranarda Bata debewa tsufan umman Cameroon albarka tana fatan ta tattara Takoma Cameroon sbd itace mahadin komai. ##MAMUH# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 Mamugee 63 •Abu na farko daya sake biyowa bayan zazzabinta shine yawan baccinta, Ga zazzabi koyaushe Mai karfi ga yawan baccin saikuma Dan ciwon marar gashi period din yaqi zuwa, Hankalin Haj Zainab fara tashi yayi akan ciwon duk da hankali ko tinaninta Bai taba zuwa kan wani tunanin wani Abu Mai Kama da wani abinba Amal zata iya alkatawa. Ita kanta Amal din gain lamarin na neman ja Mata attention din mommyn sosai sbd abinda tafara magana shine meyasa wanna Karon Babu wannan ciwon marar kwata kwata sbd Dan wannan datakeyi bama ciwo bane akan Wanda ta Saba. Tashin hankali tashiga sbd sanin meyasa batai ciwon marar ba kaman vanda vafada Mata ai bazata garaba ayanzu sbd….....kasa qarasa tunanin tayi sai ta aro qarfin halin gaske ta dorawa kanta qarfin danne ciwon.Asibiti mommy tace zasuje a washe gari Dan Haka cikin mummunan yanayin tsoro da tashin hankali da kunar suie asibitin ace any wani abin da itane shiyasa ta Dena ciwon Mara. Da wane Ido zata kalli mommynta da familynta musamman idan sukaji Wanda yayi wani abun da ita. Kasa daukanta bacci yayi duk yanda kuwa take da tsananin bacci a kwanakin. Da kanta ya cake cikin tashin hankali da fargabar wayewar gari kuka ta fashe dashi tana rufe idanuwanta Dan Bata taba tunanin akwai dalili akusaba Wanda zaisa a iya ganewa., •Fatanta Allah yakawo dalilin dazai hanasu zuwa asibiti har aje aji wani abin tayi idanma ance tabbas zatayi denying Kai tsaye sbd bazata yarda da wanna zancenba. Sai guraren asuba bacci ya dauketa da ciwon kai Mai Dan tsanani. Batafi awa biyu tana baccinba ta farka tana duba agogo taga 8 saura Dan Haka ta tashi ta sauko gadon kanta na sake tsananta Mata ciwo ta nufi toilet. Brush da wanka tayo tana fitowa ta shirya cikin doguwar Abaya blue da simple gyaran data saba ta fito wayarta da hanbag dinta a hannunta ta fice gidan kowama Bai tashiba Daman takira Ahmed tana fitowa Suka wuce makaranta sbd tunda Suka kammala exam har aka guntun hutun aka dawo batajeba tana fama da kanta. Yanzune aka dawo Dan Haka ba waima angama dawowa hutun bane gabaki daya Dan Haka Babu Wani karutu sosai ko mutane sosai Sosai dasuka dawo ita kanta Bata fara zuwa da wuri Idan aka dawo Amma yanzu ba yanda ta ivane tana cikin tsananin Hali na damuwa da tashin hankalin mommy da zasu asibiti a yau din shiyasa ta gudo. A mota tayi zamanta tunda Suka iso makarantar ahakan bacci ya dauketa Ahmed saiya fita motar yabar Mata ita a kunne sbd AC Tasha baccinta tsawon lokaci kafin Kiran mommy ya farkar da ita dakuma yunwa da zazzabi Mai garfi daya sake sauko Mata, Cikin fada sosai mommy ke tambayarta tana inane? Dan daidaita muryarta tayi ta sanar Mata tana school kiranta akai akan akwai lecture din da zasuyi Mai mahummanci da safen. Rasa abin fada Mommyn tayi sbd takaici sai kawai ta kashe wayar tana cewa,"Neman lafiyar takima sai an ringa binki Ana rarrashi. Ajiyar zuciya Amal ta sake jikinta na sanyi sbd duk abinda mommynta tace tayi shi takeyi Basa tsallake maganarta duk freedom da rayuwar yancin dasukeyi ba takura ba saka Ido to sunada tarbiyar data Basu shine basada rashin kunya ko gadara tareda reni ga wainda sukasan manyansu ne musamman ita datake mahaifiyarsi, Amma ita yau gata a tsaka me wuya na wanna yanayi daya sameta, WIh batasan tayaya zata iya kallo ko Shiga gidansuba idan akasan me tai ta Dena ciwon Mara din., Me ma zatace Akan AQEEL ASAD din Wanda ko gaisawa baa San sunayiba bare kalion juna har irin wannan abin yashiga,WIh musawa zatayi duk likata ta bada tabbacin cewa tagano kila tayi sex ne ta dena. Fitowa makaranta sukai tace suje talindo steak house. Suna zuwa shine ya Shiga yayo Mata order na abincinsu da AQEEL ASAD ya koya Mataci sbd acan kawai ake siyo musu abinci. Brown spaghetti sauce dinsu takeso sosai kaman maita kusan duk suna tare sai ansiyo Mata duk da Bata taba fadaba Amma yanda take cinta yanayinta Yana nuna yanda takejin dadin cin nata yasa ya fahimci tana tsananin sonta Dan Haka duk zaa kawo musu abinci sai anhado da ita Kuma Idan so nawa zataji saita lumshe Ido cikin Jin dadinta. Suna barowa Kai tsaye school Suka koma acan taci abincin ko gamawa batayiba vau din sai amai ya biyo baya sbd ba ahaka ta Saba cintaba,Yawanci a zaune kan gafafunsa yake zaunar da ita a dining ya ringa Bata abaki tanaci atmosphere din bama daya Dana makaranta ba aikuwa take cikinta yakasa amsa ta ringa amai Mai qarfi da galabaitarwa. Hankalin Ahmed tashi yay ya rasa ya zaiyi Kuma waye zai Kira gashi ba Daman tabata, Bottle water guda uku ya siyo Mata masu Dan sanyi yakawo ta karba da gyar ta iya wanke fuskarta da bakinta wani mummunan jiri na dibanta ta dawo mota tana shiga jikinta ya ringa kakkarwa. Sake shiga damuwa Ahmed yay Yana Tunanin kaita gida Amma Kuma ya lura kaman yau tsoron zuwa gidan takeyi baisan meyake faruwaba kada yakaita ya lalata Mata shiri ko wani abinda takeda niyar Yi Dan Haka saiya sake shiga damuwa. Wayar AQEEL ASAD yafara Kira Amma sam baya dauka bd tana silent Yana meeting da mutane Kuma tana kife ne a gefensa so bazaiga ko hasken kiranba. Kira kusan biyar yay masa Bai dagaba Dan Haka ya lalubo numbern Al-Amin ya saka kiransa. Na farko Bai dagaba shima bd meeting din Amma ganin Ahmed ya sake Kiran yasan maganace data shafi Amal da ogansa tunda Shi duk kiransa Akan abinda ya shafa Amal ne bd Dan ita kawai aka daukesa aikin. Ahankali Al-Amin din ya miqe ya fito daga office na meeting din ya Dan Yi gaba kadan kafin ya daga Yana cewa, "Yes, Ahmed lafiya dai ko?? Ajiyar zuciya Ahmed ya sauke cikin damuwa Mai tsananin gaske ya sanar dashi Ms Amal ce batada lafiya sosai. Dan juyawa Al-Amin yayi ya kalli kofar daya fito kafin mamaki da kulawa yace, "Baa kaita asibiti bane? Tana inane? Bayani yayi Masa a tagaice cewan kaman batasan zuwa gida Kuma ga ciwon sosai Yana damunta shi baisan ya zeyi bane shiyasa yakira Sir AQEEL yafada Masa sai ya sanarda yanda zaayi idan ya kaita gidane kokuma asibiti. Sake Shiga mamaki da Dan abinda zaayi din Dan shima anan din Kam baisan mezaice ba sbd maganar ivalin AQEEL ASAD din ake magana Kuma ko Dan tsakanin Nan yanzu yafi kowa sanin Amal ba garamin matsayi take dashiba a zuciyar Sir AQEEL din Dan Haka shima bazai zage ya Fadi komai Dan Haka sai Sake Shiga mamaki da Dan abinda zaayi din Dan shima anan din Kam baisan mezaice ba sbd maganar ivalin AQEEL ASAD din ake magana Kuma ko Dan tsakanin Nan yanzu yafi kowa sanin Amal ba garamin matsayi take dashiba a zuciar Sir AQEEL din Dan Haka shima bazai zage ya Fadi komai Dan Haka sai kawai yace Ahmed din yakaita gidan karatun zaa turo likita yanzu idan ya fadawa AQEEL ASAD din. Ciki ya dawo ya qaraso gurin AQEEL ahankali tareda Dan ranqwafowa cikin tausasa murya qasa gasa yace, "Sir Ms Amal ce ba lafiya sosai inji Ahmed, Nace yakaita gidan Karatu Dr tayo na zuwa insha Allah. Shiru yayi ya dauke wuta gaba daya kaman Wanda Bai fahimta hausar ba kafin ya juyo ahankali ya kalli Al-Amin din Yana zuba Masa idanuwansa ya bude Baki yace, "MARYAMAH?? gyada Kai Al-Amin yayi ahankali Yana saka Kiran Dr tayo ya juya ya fice cikin gaggawa yace taje ta duba Amal din. Yana dawowa Kai tsaye AQEEL yace ya siya musu tickets zasubi jirgin yamma idan akwai. Amal kuwa gidan Karatu suka Isa suna Isa ta fito ta lallaba tashiga ciki sbd itama bazaso zuwa gidaba a wanna yanayin zai sake dagawa mommy hankali da zuwansu asibiti. Kai tsaye bedroom dinsa ta nufa ta shiga ta zube gasa ta kwanta tana maida wani irin numfashi Mai Dan wahala Tun tana juye juye hartasamu bacci Mai garfi ya dauketa cikeda azabar zafin ciwon zazzabi. Tana grin tana bacci saiga Dr tayo wadda da Bata gantaba a koina ta iso dakin tayi knocking daqyar Amal din ta farka ta jita ta rarrafo tazo tabude kofar ko tsayuwa Bata iya yi. Kamata Dr tayo tayi Suka koma dayan bedroom din sbd Nan master bedroom dinsane ko wancan lokacin sbd yanayin jikin natane yasa Suka shigo. Zaunar da ita tayi bakin gadon dayan bedroom din tana kallon yanayinta gabaki daya ta rasa karfin jikinta da kuzari. Fara taba jikinta tayi taji zafinsa ta kwantar da ita tareda duba plse dinta take tagane tanada ciki ajikinta saidai tana bugatan sake tabbatarwa Amma kafin Nan abubuwa ta rubutawa Ahmed yaje asibitin ta yakarbo Mata a pharmacy yana kawowa drip tafara daura Mata ta zauna tana jiran yaqare jikinta ya Dan sake suje asibiti a can akwai abinda take buqatan dubawa. Sai guraren 3 drip din yaqare Kuma tasamu karfin jikinta Sosai harma da isashen bacci Wanka tayi jikinta ya sake sakewa tayi sallah Tasha yoghurt Mai sanyi sosai a fridge. Har lokacin Dr tayo ce take tareda ita sbd AQEEL din daya bugaci hakan ita batama San yasan meyake faruwaba. Fitowa sukayi tareda Dr tayo Suka nufi asibitin Dan itama tanason sanin matsalar Bata Saba ciwo Mai kashe jiki irin wannan dinba. A motar Dr tayo din Suka tafi tabar Ahmed anan akan daga can Dr zata ajiyeta gida ta yanda mommy zatasan taje asibiti bama sai takaitaba any wani bude buden zance.Isarsu asibitin Kai tsaye dr tayo scanning Tai Mata Dan tafison tagani Kai tsaye din. Dr tayo na cewa scanning zatayi Mata taji gabanta yayi wani faduwanda yasata dakatawa daga Hawa gadon scanning din ta kalleta da idanuwanta dasukai ciki tsaban firgita ahankali tace, "Scanning name zaayi?? Qarasa zaunar da ita akai Dr tayo tayi tana cewa, "Naga alaman kinda ciki ne inason tabbatarwa. Shiru tayi tana kokarin fahimatar zancen dakyau a bude bd qwaqwalwanta daya kasa daukan zancan lokaci daya, "Ciki as in ciki na haihuwan baby?? Gyada Mata Kai Dr tayi tana Dan kallonta da mamaki tace, "Kina mamaki ne? Qasa riqeta gafafunta sukai ta silale zata zame Dr tayo tayi saurin rigota tana cewa, "Ki kula fa karki illata kanki da babynki. Tunda mommynta ta haifeta tayi wayo tasan kanta tun tana Yar Qarama harta kawo yanzu Bata taba kukan wayyo ita Allah ba sai alokacin. Ihun kuka Mai garfi ta fashe dashi tana Hawa gadon dukkanin jikinta na rawa tace a duba din idan da da akwaisa Amma dai fatarta Allah ubangiji yasa Babu cikin Dan kuwa batajin a rayuwarta zata shiga masifar datafi ace cikine a jikinta. Innalillahi wanna ilayhi rajiun" ta ringa maimaitawa dukkanin jikinta na rawa gabaki daya ciwon zazzabinta bacewa yay take tajita Ras sbd tsananin tashin hankali da firgici. Yanda tashiga tashin hankali da firgici yasa Dr tayo Jin firgicin itama tana mamakin meyene abin daga hankali a ciki musamman irin wanna da zaace AQEEL ASAD ne ubansa ita sai take ganin kaman sa'ar IDON NERA's dinne atlast dai zasu hada jini da AQEEL ASAD irin masu kudin dasukeso ace sunada alaga dasu, Kuma garshe dai gashi sun samu jikan da suketa so daga Siddi Dan ko ita tayita duba siddin akan nema haihuwa. ##MAMUH## *_Arewabooks@Mamuhgee_* 64 Dr tayo shiru tayi tana sake dubawa alokacinda ta tabbatarda cikine ajikin Amal din na sati biyar., Dagowa tayi ta kalli Fuskar Amal dake kallon screen din Amma Bata gane komai dake jiki ta sauke numfashi ahankali tana share Mata cikinta da tissue tace "Cikin sati biyar ne da kwanaki inaga shiyasa gananun sickness din sukai yawa Amma daya gota hakan zuwa 4mnth ko fiyema Zaki iya denawa….... "Ciki na haihuwa na sati bivar" takuma maimaita zancen cikin kanta tana Jin wani mummunan nauyi da tashin hankali mafi girma Yana rufeta,Hawayenta ne suka tsananta gudu ta sauko gadon ahankali tareda saka Kiran Ahmed hannuwanta na rawa tace yazo va dauketa sbd bazata iya nufar gidansuba a yanzu. Duk sauran bayanin Dr tayo daya biyo baya na yanda zata kula da cikin da kanta batai da batamasan me take cewaba tadaiga bakinta na motsawa sbd Nisan datayi ciki tinani Mai zurfi da tashin hankali. Ringing din wayarta ya fargar da ita tana ganin Ahmed ne ta mige tana Jan gafafunta ta fito batareda ta daukaba kokuma yiwa Dr tayo din godiya. Tana Isa motar ya bude Mata dasauri ta Shiga suna fitowa asibitin ya tambayeta Ina Suka nufa Amma ba amsa sbd Bata hayyacinta tayi nisa shiru Acikin tunanin ya zatayi da rayuwarta a daidai wannan gabar da abinda Bata taba kawo tinaninsa akantaba ko a mafarki yahau kanta, Innalillahi me zatayi? Ya zatayi? Me zatace? Ko yanda ake cire ciki da inda ake zuwa acre din Bata taba saniba tayaya zata fara fuskantar wannan tashin hankalin daya girmi tinaninta. Tafiya sukeyi batareda Ahmed yasan Ina suka nufaba sai yawon gari da bulayi yakeyi dasu. Wani masifaffen nauyi kanta ya dauka tareda zafi ta rasa Ina zata saka kanta, Wayarta taciro a karo na farko data Nemo numbernsa dakanta batareda Tama saniba ta saka kiransa cikin sa'a a daidai lokacin suke fitowa daga airport malam Rabiu ya daukosa tareda Al-Amin. Ganin Kiran nata shima a wavarsa a karo na farko yasashi sauke numfashi Mai sanyi sd vasan Dole akwai wani babban abin ne.Daukan wayar yayi tareda dorawa kunnensa kafin yayi magana ta sakar Masa wani kasalallan kuka tana rintse idanuwanta dasukai jajir ta. Ahmed na Jin hakan ya nema guri Mai kyau yayi parking ya bude motar yafito yabata guri. AQEEL najin sautin kukanta ya sake sauke wani nannauyan numfashin Kansa na daukan dumi ya kalli Al-Amin da Idanuwansa dasuka Dan sauya take ahankali yace, "Kira Ahmed kaji inda suke muje can yanzun Nan. "Okay Sir" yace Yana Nemo numbern Ahmed cikin rashin Bata lokaci ya saka kiransa,Ahmed dake wajen motar daga can gefe Yana ganin Kiran Al-Amin ya dauka da sauri cikin girmamawa kafima yayi magana A -Amin ya katsesa da jeho Masa tambayar inda suke, Shima Ahmed din cikin rashin Bata lokacin yafada ta guraren dasuke malam Rabiu na Jin inda Ahmed ya fada ya sake taka motar yana qara Mata speed. Har Suka iso gurin bayan tafiya Mai Dan tsayi ba sosai ba Bai kashe wayartaba tana kunnensa Yana sauraran kukan datakeyi Masa ahankali takasa cewa komai itama. Suna parking Al-Amin ya fito daga gaban motar zai bude Masa Bai tsaya jiransaba harya bude ya fito ahankali cikin nutsuwa bazaka iya gane abinda zuciyarsa da Ransa suke cikiba na yanayinda yashiga jin kukanta.Ahmed ma da sauri ya garasa motar ya bude Masa bayan motar inda take zaune daga dayan bangaren Yana Masa barka da dawowa amma Bai sakaran Yama jisa ba. Yana shiga Ahmed ya rufe Al-Amin ya kalli malam Rabiu yace sutafi ya ajesa gida yaje ya maida motar. Yana Shiga motar ta dago jajayen idanuwanta ta kallesa tana sake fashe Masa da kuka Mara garfi ahankali ya janyota jikinsa ya rungume Yana kokarin Hana Kansa rikicewar gangar jiki gabaki daya Dan yariga yashiga rikicewar zuci da ruhi daga lokacinda •vail kukanta vasauka cikin kunnensa ta wavar Kuka take Masa sosai ahankali harda shesheka Baice komaiba sai sake shigar da ita jikinsa yay Yana shata bayanta bugun zuciyarsa na wani irin tsananta sauya bugawa sbd ita din.Kiran Ahmed yayi yazo ya jata motar Suka nufa hanyar gidan karatunsa Yana kallon time sai alokacin 5 na yamma tayl. Har suka Isa Bata Dena kukanba harta gaji jikinta yayi sanyi hawaye kawai takeyi. Daukota yayi da Kansa daga motar ya kawota har Palo ya ajiye ya zauna tareda janyota ya zaunar gefensa tareda rigo hannayenta duka biyun cikin nasa Yana kallon idanuwanta dasuka sauya sod kukan ya sauke Ajiyar zuciya da numfashi a lokaci daya ya Ciro handkerchief dinsa Mai gamshi ya fara share Mata hawayen ya sake kallonta cikin wata irin kasalalliyar murya data Gama kashe Masa jiki da halinda ya ganta aciki yace, "Kuka va lsa Haka, Tell me meya faru? Menene kikewa wannan kuka?Jikin naki ne? Dr tayo Bata zo bane. Girgiza Kai tayi ahankali hawayenta na sake saukowa cikin qunci Mai tsanani da damuwa. "Mami ta gano kina kwana watara baa gidan bane?? Was hawaven masu zafine Suka Kuma gangaro Mata ta rintse Ido tana Jin Ya zatayi da rayuwarta. Sake sarke hannayenta Acikin nasa yay yana kallonta cikeda kulawa yace, "Menene? Hakan ne? Mami ce??? Uncle ne ko su Anty Fareedah? Waye ya gano? Meyasa Zaki damu idanma hakan ne a gurin Mijinki kike kwana waye baisan me ake nufiba da matsayin mili da aure acikinsu?? Girgiza Masa Kai tayi tana Nemo kuzari da qarfin halin dazata iya sanar dashi abinda yake faruwa din amma bazatama iya furta kalman ciki ne ajikintaba. Shirunta yasashi yin shirun shima sai kawai yaci gaba da rarrashinta Yana taba goshinta zuwa wuyanta yaji temperature dinta is normal sbd masifar data kunno Mata ta warke zazzabinta take. Qarfe 6 ta nace akan gida zata ta fito da Kansa yakaita har gate saidai ta hanasa shiga sbd mommy na gida ta hango motarta a harabar gidan. Bayason bata ranta musamman yanzu datake cikin wannan halin Dan Haka sai kawai ya juya din ya tafi bayan ta shige. Yana juyawa Kai tsaye Al-Amin yakira ya tambayesa Dr tayo batazo ta duba Amal din bane? Tazo" ya basa amsa Kai tsaye Yana sake basa tabbacin zuwanta sbd tace saisunie asibiti da Amal din ma amma batace komaiba Bayan hakan. Kashe wayarsa yayi ya ajiye tareda taka motar da speed Mai Dan garfi ya dauki hanyar asibitin sbd bazai iva Bata lokacin nemanta a wayaba zai sameta yaji abinda ya samu matarsa. Itama tana shiga ba kowa a gasa suna sama acan dinma tana hawowa ta samu duk suna Palo kowannensu zuba Mata idanuwa sukai sbd yanayinta daya nuna Batada lafiya da Kuma Jan da idanuwanta sukal. Mommy kafeta da idanuwa tayi sbd takasa gane kan Amal din gabaki daya kwanakin, Komai nata ya sauya yanzu Kuma ciwo yaqi ci yagi cinyewa ga jan Ido Kuma yau.Kiranta mommyn tayi tareda cewa tazo. Dakatawa tayi daga inda take tsaye tana kasa hada Ido da mommyn ahankali tace, "Mommy daga asibiti nake banajin Dadi sosai please abari na Dan nutsu sai nazo Dan Allah Mommy." Qarasa zancen tayi idanuwanta na cikowa da hawayen data kasa riqewa. Tashi hankalin Hai Zainab da siddi yay ta taso ta nufota tana rigo hannuwanta tace, "Meyake damunki ne Amal? Meyasa kikaje asibitin ke kadai ai nace nice Zan kaiki sod musan Meye wanna sabuwar matsalar data bullo, Me akace a asibitin to?Me aka gano Yana damunki??? Hawayen dake ciko idanuwanta ne suka gangaro takasa cewa komai sai kawai tace, "Ciwon maratane ya taso shiyasa naje, Yanzuma ciwo nakeji sosai mommy inason na kwanta. Kallon Hai Zainab siddi tayi cikin kulawa da tausayawa tace, "Mommy abarta ta huta da alama tanajin jikin please, Idan ta tashi ta huta ciwon ya Dan fada anima sai kiyi maganar da ita. Kyaleta Haj Zainab din tayi ta wuce dakinta ganin da gaske din da alamar Jin jiki atareda ita.Tana Shiga dakinta zubewa bakin gadonta tayi tareda sake sabon kuka Mara sauti tana rinse idanuwanta dake radadin kukan datasha. A dakin sai data Jima tana kukanta kafin ta tashi tashiga toilet tasake wanka tayo alwala tayi sallar magrib tayi karatun Qur'an kadan tasamu zuciyarta ta Dan sake tasamu qwarin gwiwar fitowa tana Dan nuna dauriyar samun sakewa Acikin familynta. Abinci sukaci Banda ita da fruits kawai Tasha ganin Mommy na kallonta sai ta Dan sakura abincin tana basarwa. Fira sukai a Palo dukkaninsu kaman yanda Suka Saba Amma ita tana gefe kwance tareda Fahat suna firarsu kaman vanda Suka Saba Amma shine Mai surutun yau sauraronsa kawai takeyi. Suna zaune suna firar saishi Bilkisu ta bude Masa kofar dayayi knocking Yana shigowa dukkaninsu Suka gaidasa Banda Amal datake neman rikicewa bd idanuwansa daya kafe akanta batareda damuwa da Maminsa da sauran jamaar gidan nagurin ba. Jin idanuwansa har lokacin akanta yasata dago nata da Basu koma daidaiba har lokacin ta Dan saci kallonsa sai gashi idanuwansu yashiga cikin na juna ta janye nata tana kallonsu Anty Fareedah da hankalinsu ke kan zancen dasukeyi na wani kayan da zasu siya a waya. Gurin mommy da uncle ta maida kallonta sukuma magana sukeyi dashi bilhaqqi batareda sun lura da idanuwansa na kanta ba. Sake kallonsa tayi ganin kallon nasa kusan ya banbanta dana koyaushe..Wani tunani ne yashigeta na ko Dr tayo tayi magana dashi take gabanta yay wani irin mummunan faduwa jikinta ya dauki rawa a boye tasake kallonsa taga irin kallon dayake binta dashi idan Bata bar gurinba zai iya tasowa ya dawo gurinta agaban kowa Dan Haka ta janye Fahat daga jikinta ahankali tareda miqewa tsaye tana gin sake kallon gefensa ta daga gafafu a sanyaye cikin toro da fargaba ta nufi stairs zata Haye.. "MARYAMAH" ya ambaci sunanta cikin wata irin nutsuwa hankali kwance Wanda fadan sunan yasa dukkaninsu kowa ya juvo Yana kallonsa sbd Babu Wanda ya taba kiranta da sunan sun ma manta da ance sunan nata na asali MARYAMAH ne Dan har lokacin Hai Zainab Bata fadar sunan a bakinta Koda na wanine daban ta yafe fadarsa. Ita kanta cak ta tsaya bugun zuciyarta na wata irin tsananta take idanuwanta suka ciko hawaye matugar ya bude Baki yayi maganar data danganci abinda take boyewa to zata iya yanke jiki agurin tsabar tashin hankali da mummunar kunyar duniya.Fatanta da adduarta a lokacin shine ya kasance baiyi magana da Dr tayo ba Dan kuwa tsabar tashin hankalin data Shiga yasa ta manta Bata fadawa Dr tayo din karta sanar da kowaba. •Ha Zainab kallonsa tayi lokacinda ya dawo da fararen idanuwansa dasukai wani irin sanyi akanta Yana kallonta Kai tsaye yace, "Amal zataje gain likitan da nay alqawarin zataje akan matsalarta, Ta shirya gobe da safe zamu wuce Zan kaita da kaina... Daga Hai Zainab harsu siddi da Anty Fareedah da uncle Lulu kallonsa sukai Ita kanta Amal din juyowa tayi ta kallesa cikin yanayi biyu sod tariga ta saddakar maganar cikin jikinta zaiyi saikuma taji wanna zancen Wanda shima ta tabbatarda idan akaje duk likitan da zata gani take zai tabbatar da cewa akwai ciki ajikinta.•Hai Zainab kuwa Dadi da akasinsa ne tareda mamakin Yaya Amal zataje taga likita Babu kowa atareda ita saishi Kuma bawani sabo ko magana sukeyi da junaba babu yanda tafiyar zata yiyu a hakan Dole saidai idan ta shirya ta bisu kokuma Fareedah ko Siddi. Magana zatayi uncle ya dakatar da ita da cewa, "Amal dawo zo. •juyowa tayi ahankali jikinta na sake mutuwa da wannan abubuwan wani bayan wani datake shiga, Shikuma uncle ko ya taba ganinsu ne kila shiyasa shima yace tadawo. Innalillahi wanna ilayhi rajiun" tafada cikin ranta hannuwanta na rawa ta saci kallon AQEEL dayake kallonta Kansa tsaye da alamar yariga yagama magana takuma sani tafiyar Nan sai Allah idan baayita ba Amma itama batason zuwa koina yanzu ta cikin jikinta take tukuna. ##MAMUH# * ZAFAFA BIYAR * *_Arewabooks@Mamuhgee_* 65 Kasa qarasowa sosai tayi tsakiyar palon ta tsaya daga gefenda su Anty Fareedah suke tana Dan sauke kanta qasa,abinda yasake bawa kowa mamaki kenan ganin kanta a qasa Abinda Basu taba ganiba kenan, Haj Zainab AQEEL ta maida idanuwanta akansa ta kalla sbd Shiga mamakin wannan halin na Amal datake tunanin da ace sunada kusancin da juna da tabbas zatace akwai saka hannunsa a sauyin da aka samu na wannan dabiar da zaa iya sakawa cikin kyawawan dabiu saukar da Kai gaban manya. Shi kansa uncle Lulu hakan datayi sai yasashi manta ma mezai fada cikin Dan mamaki yace, "Amal Yaya dai? Akwai matsalane?? Dagowa tayi jikinta na sanyi da tambayarsa ta kasa kallonsa shima tace, "lafiya kalau" Shirun da AQEEL ASAD yayi musu tareda zuba musu Ido Yana jiran abinda sukeson fada suke zagaye zagaye yasa dukkaninsu Dan rudewa da rashin sanin yanda zasu Masa bayanin yabari zuwa ko qarshen watan Nan ne sai Amal din tareda Siddi mommyn tasake kaisu. Haj Zainab dince tayi karfin halin kallonsa Kai tsaye tana cewa, "Qarshen watan Nan zamu koma da siddi insha Allah inaga abari lokacin yayi mutafi taren kawai. Cikin sanyi da nutsuwa tareda girmamawa harma da kulawa yace, "Ai Mami ba likita daya zasu ganiba, Wanda MARYAMAH din zata gani daban ne so inaga ba amfanin jiran ta shirya goben insha Allah. Ajiyar zuciya Haj Zainab ta sake sbd har cikin ranta batason zuwan yanzu sbd wancan likita taso Amal din tagani musamman yanzu da period din ya canja yayi latti da wuri takeson sanin menene wannan sabuwar sauyin da aka samu duk da ba dabiarta bace daddigin yaranta Dan ta yarda da abinta kawai dai ita kanta yagama juyewa yanzu Bata gane komai sosai. Kan Amal dataqi sake kallon gefensa yayi cikin nutsuwa da kulawa yace, "Ki Gama shirinki kafin 10.... Kallonsa ta juyo tayi tareda Dan juyawa ta kalli su Anty Fareedah harma da mommyn dake jiran ta watsar da zancensa a gurin ta wucewarta kaman yanda ta Saba har umman na fargaban yanda Amal zata karbi zancen Dan Daman ita harda sanin Amal din bazata yardaba yasata kame Kamen yabar tafiyar su saisu tafi da ita sbd abune Mai wuya Amal ta Amince tafiya dashi din tunda haryanxu taqi kallonsa a matsayin Mijinta. Kallon mommynta tayi da Uncle Lulu ta bude Baki cikin Dan matse fuska tace bata buqatan zuwa koina yanzu abarta kawai. Tanajin idanuwansa akanta lokacinda tayi maganar. Jin wannan maganar yasashi miqewa batareda yasake cewa komaiba akan maganar yayiwa Maminsa da itama takeson ya tsaya ayi maganar dalla dalla asan abinda zai yiyu acikinta Dan tafi kowa sanin rigimar Amal din, Saida safe yamasu tareda uncle ya fice daga palon Yana Hana Kansa janyo matarsa a gurin ya rungumeta ko zai dawo cikakkiya nutsuwarsa daya rasa na Abinda Dr tayo ta sanar Masa. Yana ficewa Haj Zainab ta kalli Amal data Gama kasheta da mamaki tace, "Kinji abinda ya fada ai, Ki bude Baki kiyi magana ki roka yabari sai lokacinda zamu din kiga wancan likitan Amma kin tsaya wani Sumi Sumi,Wai Ni mema ya sameki ne da wannan dabiar?? Meya samu duka Baki da kuzarin naki be Wai? Siddi data kasa rike nata mamakinta Kai tsaye tace, "Mommy shakkarsa takeyi fa, Kina ganin AQEEL ASAD dinnan bafa Wasa ko fuskar Wasa a lamuransa, Gashinan karfi da yaji yaso hanata karutu Allah yasa ya sassauto yanzu gashi tsakanin gaskia da gaskia ya hanata driving da kanta saidai driver duk inda zata kaman tsohuwar mace, Mami kema fa kina Dan shakkar wannan fuskewar ta 'dan ki bare mu, Nidai gaskia karma asani tafiya binsu bazan iya binsa ba Kinga ko kallon Mata bayayi itama datake matarsa Baga Yana kallonta bare, Saidai ko Anty Fareedah zataje Ni Abuja ma zankoma satin Nan. Amal datayi nisa a tinani batama San gardamar dasukeyi ba Dan kuwa Anty Fareedah ma duk da tanason zuwa ko Dan taga likitan itama haihuwar takeso tasake ko dayace kamar me Amma itama hakanan take shakkar tafiyar Dan zaiyi wuyama yaje da kowa tunda iya Amal din yace. Itama dai zuqewa din tayi ta nuna gaskia bazata iya zuwaba Suje Ana fada bazata iya komai akai ba sbd tasani Sarai Amal zafin Kai zata nuna Masa shima nasa zafin kan ya shanye na kowa da alama, gwara ta Kama kanta bazataba gaskia. Shiru mommy tayi sbd itama ba iya zuwan zatayiba a gabanta Amal ta ringa Masa abinda taga dama takasa hanata yaga rashin mutunci da kaman rashin tarbiya a tareda ita. Uncle Lulu kuwa Kai tsaye yabada shawarar abari suje din idan Amal taga ba kowa zata iya Dan sassauta fushi da zafin auren idan har zata samu lafiya ai komai Mai sauki ne bare a tinaninsa AQEEL din dawowa zaiyi idan ya kaita Dan bazai iya zama acan ba tsawon lokaci tunda akwai ayyuka na office Dana mutanensa daya Bari. Amal Suka kalla ganin tayi nisa a tinani sbd tana cikin wani matsanancin Hali na rashin qaqanikayi akan abinda yake tareda ita,babban tunani da wasi wasinta shine idan AQEEL ASAD din yasan da cikin? Tana tsoron ace yasan da maganar Dan bataga dalilin wata tafiya zuwa ganin likita ba yanzu bayan shi da ita sunsan ba lallai ta sake ciwon marar ba Idan harda gaskene bazaka sake ciwon mara ba sosai after first sex zuwa uku haka,ita da bama zata iya cewa so nawa hakan ya faru da itaba. Ganin damuwa sosai atareda ita sai Haj Zainab din ta sauke ajiyar zuciya tana tunanin damuwa da quncin tafiyar ne Dan Haka ta Dan rarrasheta tabata qwarin gwiwar tafiyar tareda yimata fadan kada Tai Masa abubuwan da Basu Kamataba ta lallaba ta danne zuciyarta da duk fushi da zafin datakeji akan auren a Nemo Mata lafiyarta datafi komai. Amal har lokacin bata wani gane maganganunsu sbd abinda yake cikin kanta ta rasa nutsuwa harma da hankalinta takeji, Qafafunta ba kuzarin komai ta ja kanta ta Isa dakinta tana Shiga ta zauna bakin gado tareda tallafe kanta dake sarawa Mai tsanani tana rintse idanuwanta. Ta Jima ahakan saiga siddi da Anty Fareedah sun shigo suna Dan kokarin tsokanarta da Wasa da cewan sune zasu hada Mata kayan tafiyar farko da miji. Siddi datafi kowa yanko zance cewa tayi da itace bazata dawoba saita sakashi ya San ita din mace ce ba kaman matarsaba Dan kuwa ita tun Randa taga matarsa ta Renata batajin matar tasan abinda takeyi sbd alfahrinta yasa take tunanin Yar matsiyata ce yake aure. Anty Fareedah ma zancen ta karba sunayi da Siddi Amal din dai takasa ko motsawa Bare tankawa qarshe zamewa tayi ta kwanta a kife tareda rintse idanuwanta tanajin ciwon kanta na qaruwa. Bata San lokacinda Suka Gama yamutsa Mata daki da sunan hada Mata kayanta ba suka fice. Da asuba daqyar ta iya bude idanuwanta ta tashi jiki ba qwari ta nufi toilet tayi brush da alwala ta fito tayi sallah Takoma ta kwanta har lokacin da ciwon kai atareda da ita. Bata samu Takoma bacci ba sbd tinani da damuwa Mai tsananin gaske, Ta rasa tinanin yi ko Wanda zata fadawa ta rage nauyin zuciyarta akan cikin dake jikinta, Idan da gaske AQEEL ASAD yasan da cikin me zatayi Dan batajin zata iya kallon mommynta dasu Uncle da cikin nanba idan suka sani, Mezatace musu? Yaushe?Ina? Tayaya? Duk a wane lokacin hakan ta faru zasu tambaya Amsar da itama batasan me zataceba. Hawaye ne suka gangaro Mata daga idanuwanta dasuka kasa komawa daidai daga lokacinda tasan tanada cikin har yanzu. Hawaye taci gaba da tsiyayar daga kwance tana Jin zuciyarta na nauyi Dan batada makamar wannan lamarin, Ita ko tunanin Ana zubarwa Bai zo kanta da tinanintaba Dan batasanma ta inda ake zuwa a zubda dinba. Wayarta ce tafara ringing a hankali ta da bude idanuwanta ta kalli inda wayar ke ajiye gefen pillow dinta. Tana ganin shine Mai Kiran sbd zuwa yanzu ta haddace numbernsa Amma batai saving ba, Jin tayi jikinta ya dauki sanyi da zafi lokaci daya Kuma taba buqatan Wanda zatayi maganan dashi kafin kanta da zuciyarta su buga. Daukan wayar tayi tareda dorawa kan kunnenta tayi shiru hawayenta na gudu. Shima shiru yayi ahankali Yana sauraran yanda sautin numfashinta dayake bayyanarda kuka takeyi ahankali Mara sauti. Wani nannauyan numfashin Mai sanyi da nutsuwa ya saki tareda Dan rufe idonsa ya bude cikin sanyi ahankali yace, "Wannan kukan zai sakaki ciwon kai fa, Ki shirya yanzu basai 10 dinba ganinan zuwa na daukeki bazan iya wannan jiranba,kukan Nan naki is driving me nuts.. Kawai sake Masa sabon kuka Mai qaramin sauti tayi batareda ta saniba tana cewa, "Banason zuwa koina, Ni kaina ma fashewa zaiyi, zuciyana ma ciwo takeyi komaima banaso Ni.......fashewa tayi da sabon kuka tana rasa yanda zatayi da kanta. Dif taji ya kashe wayar batareda yace komaiba itama wurgi tayi da wayar tana sake tsiyayo hawaye fuskarta. Kaman a mafarki batafi mintina arbain da jefar da wayarba mommynta ta shigo dakin tana kallonta ko saukowa gadonta batayiba idanuwanta sunyi jajir alaman kukan datasha. Cikin sanyi mommyn ta qaraso gadon ta zauna tana cewa, "AQEEL yazo Yana jiranki inaga tun 10 din Bata qarasa ba zaku wuce. Rintse idanuwanta tayi sbd harga Allah Bata buqatan zuwa koina ta kanta din takeyi, Hakama batasan menene wannan tafiyan take nufiba. Haj Zainab data dauka tsananin rashin son tafiyar ne yasa Amal din wannan halin duk sai jikinta yayi sanyi Amma Kuma tunda bama qasar zasu bariba yace cross River ne zasu ita wannan lamarin batasan wane irin likatane zaa iya ganiba acan, Dan Haka tabar zancen Akan idanma sunje yanzu itama idan zata gaskia zata tafi gurin nata liktan da Amal din zata sake zuwa. Shafa Fuskarta tayi tareda Kiran sunanta ahankali tana rarrashinta akan tayi hakuri taje din ba komai bane idan taje taga wannan likitan insha Allah Suma idan zasu nasu bazai hanaba zai barta suje gaba dayansu. Kasa magana tayi bare motsawa tayi shiru kanta na sake sarawa, Jin takeyi inama Bata tareda abinda take ganinsa kaman abin kunya data kwanta jikin mommynta taji sanyi Amma yanzu ita kanta kunya da takaicin kanta takeyi da bazata iya dogayen motsiba ganin takeyi kaman zaa gane metake dauke dashi. Mommy da kanta ta tayar da ita tasata tayi wanka jikinta a sanyaye ta shirya Suka fito siddi ce ta fidda Mata kayanta suna fitowa Bata gansaba yariga ya fice sbd bayason Yana ganinta a yanayin datake agaban mutane coz a yanda yake jinta dinnan zai iya rungumeta gabansu Kuma yasan bazataso hakan ba. Tea kawai tasha sama sama har lokacin batada walwala ko kadan Ita kanta mommyn zuwa yanzu tanason Amal din taje taga likitan tunda ya buqata hakan Daga nasa likitan har nasu basusan Ina Saar samun lafiyar takeba. Mommyn daga na palon tayi bankwana da ita Takoma sama sbd batasan rakiyar me zatayi Mata har waje ba. Siddi ma daga kofa ta tsaya ta Dan rungumeta tareda Mata sallama ta juya tana cewa, "Amal Dan Allah ki Dan sake Masa fuska kafin kudawo. Batada energy na iya amsawa zancen siddin Dan Haka ta shareta kawai kafin tayi wani motsin tajisa a bayanta ya qaraso cikin nutsuwa. Juyowa tayi ta kallesa da idanuwanta dasukai jajir take taji jikinta yasake mutuwa da wani irin damuwar halinda ya sakata a yanzu. Hannunta ya Kama ahankali batareda yace komaiba ya nufi mota da ita tana tafiya kaman Mara lafiya ba kuzari ko kadan, Tun kafin su qaraso Ahmed yabude masu mota Shine yafara shigar da ita ya rufe Mata kafin ya zagaya ya shiga nasa bangaren Ahmed ya rufe Masa. Suna barin harabar gidan Kai tsaye airport suka nufa duk da akwai sauran 1 hour kafin tashin kirjinsu. #MAMUH# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 66 *_Arewabook@Mamuhgee_* 66 Koda suka Isa Al-Amin na airport din tareda tickets da sauran abubuwan nasu na tafiya da alama taredashi zsuyi tafiyar wadda Daman akwai abinda zasuyi acan zuwa jibi Amma AQEEL ASAD ya zabi tafiyar da wuri kawai. Ahmed na parking din motar dakyau ya bude ya fito yabar gurin gabaki daya Dan Basu guri yabi Al-Amin dashima baiso tafiyar tasu yanzuba yaso sai jibin. Juyowa yayi yana Mata wani irin kallon da baisan wane iri bane, Zuciyarsa tariga tagama dadewa da ita manne acikinta har bazaice ga lokacinba., Tazama Kamar itace rauninsa da qarfinsa tareda kuzarinsa da akalarsa Amma sam ita bata gane hakanba, Ayau yatashi da azumi ne na nunawa ubangijinsa tsananin godiyarsa da babban arzikin dayayi Masa na abinda Dr tayo ta sanar dashi jiyan, Yashiga wani yanayi ne Mai hadeda shock da zallan wani yanayi Mai tsananin girma a cikin zuciyarsa alokacinda kalmar Amal din na daukesa cikinsa ajikinta ta shiga kunnesa, Ya Dade zaune shiru cikin nutsuwa alokacin da Dr tayo take cigaba da Koro Masa bayanin Yana sake kokarin kame Kai daga shiga firgicin zancen Dan arzikin daga Allah ne daya basa a lokacinda Bai taba tsammanin wannan kyautarba Dan kuwa Amal tagama basa duk wani abun a duniya dayake buqata bayan gamawa lafiyada cikawa da Imani. Idan Bai samu ya dauketa yaje inda zai dauki lokaci Yana Jinta da cikinsaba to duk yanda yake biya Mata gurin Hana kowa ganesu dan kada ranta ya baci tashiga damuwan kunya to tabbas idan bai bar Nan da itaba komai bayyanuwa zaiyi Dan tsakanin jiya zuwa yau din daqyar yake controlling Yana nutsar da Kansa akanta, Buqatan rungumeta yakeyi ajikinsa ya sauke Ajiyar zuciya ya shaqi qamshinta Da numfashinta dake fitowa da 'dansa ko 'yarsa ajikinta. Hannuwanta ya riqo cikin nasa ya sarke ahankali tareda sauke ajiyar zuciya ya kalleta itakuma har lokacin taqi kallonsa daga zuciyarta har jikinta ba Dadi. Bazai iya shigar da ita jikinta ya shaqi qamshinta ba sbd azuminsa Dan Haka hannunta kawai yakai bakinsa yayi kissing sai alokacin ta juyo ta kallesa batareda tace komaiba. Shima kallon nata yakeyi da idanuwansa dake neman qarasa rikitata ahankali cikin wata murya Mai sanyi da Dadi tareda nutsuwa yace, "Congratulations Mrs AQEEL ASAD... Wani kallo tayi Masa jikinta na qarasa mutuwa da mummunan halinda takejin tana ciki tareda mamakinsa Akan ta tabbata dai Dr tayo ta sanar dashi tana daukeda ciki, Meyasa zaiyi congratulating nata bayan ko a kallo ya kalleta yana iya hango mummunan tashin hankalin datake ciki, Idan yasani to meyasa zai dauketa suje ganin wani likitan? Akan me zasu ganin liktan? Fuskarta ya shafa kadan Yana sake cewa, "Idan kina mun wannan kallon Zaki karyamun azumi fa. Juyar da kanta tayi ahankali tana rintse Ido cikin damuwar data dameta. Al-Amin ne ya iso ya sanar dasu su fito lokacin tafiyan yayi. Hannunta cikin nasa a riqe yake tafiya da ita ahankali ba gaggawa ba garaje cikin nutsuwa da kwanciyar hankali Al-Amin ne janyeda kayansu. A jirgi ma Haka ya zaunar da ita da Kansa kafin ya zauna Yana kallon yanda duk tayi sanyi batada walwala ko kuzari ko kadan. Ajiyar zuciya kawai ya sauke Yana Hana Kansa yimata rarrashin dayake buqata sbd azuminsa, Ayanda yake jinta Acikin Ransa Dole Yana buqatan janyewa da nesanta Kansa da ita aduk lokacinda zaiyi ibada irin wannan ta azumi. Ciki ba ruwansa da damuwa Dan Haka suna tashi wani bacci Mai dadi da Dan nauyi ya kwanshe hannunsa daya Yana manne da nata. Bayan isarsu Kai tsaye beach Villa resort aka kaisu Kai tsaye dakinsu yakaita Wanda yake kusan zagaye da ruwa da abubuwan hutawa da asalin iskan ruwa Mai dadi. Al-Amin gabaki daya baa resort din nasa masaukin yakeba Dan Haka shi juyawa akai aka wuce dashi nasa masaukin dayake kusa ba nesa sosaiba. Bakin manyan windows din dasuke kaman kofofi ta tsaya tana shaqan iskan dake kadawa Mai sanyi da rashin hayaniya. Ajiyar zuciya ta sauke ahankali tana kokarin barin kanta ya warware yasamu salama ko zata Samu sassaucin komai. Waya yakeyi Mai mahummanci Sosai tunda Suka shigo makeken dakin dayake daukeda komai na tsadaddiyar luxury rayuwan Jin Dadi da kwanciyar hankali da hutawa. Tunda yake wayar idanuwansa akanta suke Yana kallon sauyinta na haske data qara da wani irin kyau Mai sanyi saidai daga hankalinta datayi a jiyan zuwan yau din yasa duk ta Dan rame. Gurin cikinta dake cikin doguwar Rigar jikinta ya zubawa Idanuwansa Yana cigaba da wayarsa. Koda ya Gama tashige toilet tayo alwala ta tana fitowa yasa ta jirasa ba musu ta jirasa din Yana fitowa sukai sallan tare, Da Kansa yayi Mata order na abinci kusan kala uku da drinks marasa sanyi aka kawo,. Kaman yanda yasabar Mata idan har suna tare zataci abinci shine yake Bata abaki, Haka ya janyota ya zaunar gabansa yabata abincin taci sosai ba laifi sbd yinwar da cikinta yake ciki gashi kwanakin sosai takecin abinci dama Ashe da dalili. Tana Gama cin abincin Takoma ta zauna ta rafka tagumi tana sake shiga tunani Mai zurfi daga Nan Bata jimaba bacci ya dauketa Mai qarfi. Tanayin baccin ya dauketa yakai tsakiyar lafiyayyan gadon dakin ya kwantar da ita ya zare Mata doguwar abayan jikinta yabarta da leggings da qaramar singlet din dake jikinta ya rufe ta da lallausan duvet me taushi ya fice daga dakin Yana nufi makeken qaton corridor dinsu budadde Yana cigaba da amsa wayoyi sbd abubuwan dasuka danganci aiki da wasu mahimman abubuwan daya baro sbd tafiyar ta Babu tsammaninta kusa. Bacci sosai tayi sai yamma ta farka ta sauko gadon ahankali tana kallon cikinta dayake kukan yunwa. Toilet ta nufa ta tadda tuni an kawo duka abubuwan dayasan tana amfani dasu an jere a toilet din, Brush tasake Yi tayo alwala tafito ta saka abayan tayi sallar laasar tana idarwa Yana shigowa sanyeda qananun Calvin Klein's isowa yayi gabanta tareda miqar da ita Yana cewa, "Barka da tashi Yar Mommy. Juyawa tayi ta kalli abincin datake hangowa jere a lafiyayyan 2seat dinning din dake dakin. Gurin abincin ya nufa da ita still shine yasake feeding nata Yana tarairayarta dan mantar da ita damuwarta wadda tarasa Ina mafitar take. Yana gama Bata abinci ko dining din basu dagaba lokacin Shan ruwansa yayi, Kai tsaye yace Mata ta zuba Masa tea ya nufi toilet Dan yin alwala. Ajiyar zuciya ta sauke ahankali sbd batada zabin daya wuce yin abinda yace din, Tea din tafara zuba Masa tareda janye plates daya gama abinci ta gyara table din Dan samun space yanda yakamata Dan abincin kusan gab da magrib din aka kawosu aka jera. Yana fitowa tablet din yake kalla da mamaki ganin ta gyara komai tana janye wainda suka Bata da farko. Zaunawa yayi ahankali ya Dan sha fruits da tea din kafin yamiqe sukai sallan magriba a tare suna idarwa ya jata da Kansa yace shima itace zatayi feeding dinsa. Zamewa takeyi tana neman kaucewa Amma Bai Bata Daman hakanba ya dauketa cak ya nufi dining din suka zauna tana jikinsa ya gyara Mata zama jikinsa Yana shinshinata idanuwansa dasukai tsananin kewanta a jikinsa da qamshinta suna lumshewa, Sake zagayeta yayi dakyau Yana zira Kansa cikin wuyanta ya sake shaqo qamshinta Yana shafa wuyanta da fuskarsa. Ita kanta lumshe fararen idanuwanta tayi tana dan motsawa tsikan jikinta dayake neman tayarwa da fuskarsa dake shafan fatan wuyanta wuwa kirjinta. Fuskarta ya tsayar da tasa a saiti Yana shaqan iskan numfashinta dake sauka akan fuskarsa ya kalli cikin idanuwanta da itama ta dago tana kallonsa, Harshensa yakai kan lips dinta ya laso yasake lasowa ya lumshe Ido Yana sauke ajiyar zuciya kafin ya Dora bakinsa akan nata din gaba daya ya kamo harshenta da nasa yayi nasa wata irin kyakkwar tsotsa Mai sanyi da nutsuwa kafin ya Ciro bakinsa ya dago ya sake kallon fuskarta cikin matsanancin sanyin sonta dake riqe da dukkanin zuciyarsa da wata kasalalliyar murya qara qasa yace, "I Love you MARYAMAH Amal Sanda, Nagode da wannan farin cikin da Zaki bani na zamowa uba. Kasa motsawa tayi sai idanuwanta dasuka narke data zuba Masa tana mantawa da halinda ma take ciki da damuwa. Sakinta yayi Yana gyara Mata zama a jikinsa yafara cin abincin Yana tsokanarta Akan ta basa da hannunta Amma taqi. Gabaki daya din abincin da shirirta aka gamasa sbd qamshinta da jinta jikinsa yasa yakasa bawa abincin mahummanci Sosai, Itama kanta tasan bawani cin abincin yayiba sbd hannayensa dasuka kasa zama guri daya. Yana gamawa kafin yayi yunqurin komai Yana saka hannuwansa cikin rigarta Kiran Al-Amin yashigo wayarsa Wani silent numfashi ya sauke Yana kallon wayar da idanuwansa dasukai ciki kamar Mara lfy, Yasan abinda yasa Al-Amin yakirasa Dan Haka yakai hannu ya dauki wayar ahankali yakai kunnensa yaji abinda Al-Amin yafada ya kashe wayar tareda ajiyewa ya sauke ajiyar zuciya tareda kwantar da Kansa akan kirjinta ya sake dawo da nutsuwarsa daidai. Dagowa yayi ya kalleta ya zura hannunsa cikin singlet dinta yayiwa cikinta wata irin shafa Mai sanyi.. Dafe hannunsa tayi ahankali tana kasa kallonsa sbd yanda yake shafar cikin Yana kallonta yasata kunyar tunawa da cikin dake jikinta. Kunnenta yakai bakinsa ya lasa fatarta tareda wani kiss me sanyi murya a shaqe yace, "Zamuje Al-Amin zai kaimu gurin likita inason adubamun Matata dakuma ganin Babyna. Juyowa tayi ta kallesa ahankali maganarsa na shigar Mata kai da zuciya Dan saitake tinawa da ashefa babyn nasane ba nataba a zancensa. Bata motsaba ta bude bakinta tana Dan rage kallonta akansa cikin sanyin da muryarta tayi tace, "Menene Dr tayo ta fada maka? Wani kyakkyawan murmushi ya sake mara sauti komai nata na taba Kansa, Rashin maganarta yasa duk lokacinda ta bude Baki tayi Masa magana yakejin kaman tana kunce Masa Kai, Kama fuskarta yasakeyi ya Dora bakinsa Akan nata Yana tsotsan bakinta tsawon minti daya kafin ya saketa Yana miqewa tsaye da ita yace, "Tafadamun dararrakun rashin bacciba ladansu ya bayyana...... Mamakin maganganunsa yakasa sakinta akoda yaushe idan yai irin wannan zancen masu tinatar da ita shine yagama samunta ciki da waje gashi yanzu yasata a tsaka Mai wuya, Babban damuwarta takasa tunanin cire cikin kwata kwata batama kawo wannan tunanin. Itama qatuwar sweatshirt fara ta Fendi da wandonsu Mai Fadi shima ta saka Suka da mayafinta dayayi Mata rolling da Kansa suka fito Yana riqeda hannunta Suka nufi motar da Al'amin yazo da ita daga inda ya karbo suna shiga Kai tsaye wani babban private specialist Suka nufa inda suna zuwa Babu Bata lokaci aka sake yimata scanning daga ita harshi suna kallon screen din Bayani likita tasake yimasa akan lafiyan cikin kalau kaman yanda itama Amal din take lafiya kalau. Magunan data kasa tsayawa gurin Dr tayo ta amsa su aka Basu Suka fito Yana binta wani mayen kallonsa yanajin bazai iya barinta ba kuwa a gidan Maminsa Yana buqatan matarsa a inda yake. ##MAMUH# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 67 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 67 Suna dawowa sallah Suka fara Yi kafin ya sake musu ordern abinci sbd take ya lura da abinci takeci akai akai sbd cikin. Koda abincin yazo tafara bacci sama sama, Dagota yayi tareda zare Mata hijabin sallarta Yana kallon yanda ta Dan bude idanuwanta dake nuna baccin dasuke ji, Ahankali ya janyota cikinsa Yana sake miqar da ita Yana cewa, "Ni fa ba raggo bane tayaya babyna zaisa ki zama wannan raguwan haka¿ Kamata yai kuzarina dake cikinki yasa ki zama Mai kuzarin gaske. Kallonsa tayi tana Dan Bata fuska tana lafewa jikinsa daya janyota. Ganin Bata buqatan abincin a lokacin saiya qyaleta ya zauna a kujerar Yana sake gyara Mata kwanciyarta ajikinsa. Da mahaifiyarsa yake waya tana tambayarsa ya hanya dakuma son tabbatarda shi kadaine yayi tafiyar Dan hankalinta kwata kwata ya dena kwanciya da duk tafiyan da zaiyi yanzu tunda Zainab ta canja salon tura masa 'yarta tana daukan hankalinsa tunda ya sameta a budurwa shikenan suna neman maida abin 'dan kullum,ko kunya Zainab din bataji tana amfani da 'yarta gurin mallake AQEEL din sbd shegen kwadayinta yafi Mata 'yarta. Harya gama wayar da ummansa hankalinta na kan motsin dazata jiyo daga bangarensa Amma Bata samu taji komaiba Kuma Bata iya tambayarsa sbd har ranar yau din Koda Ido dagasu har shi kowa yaqi nuna ya Tina da abinda ya faru a wancan lokacinda Suka samesa a gidan karatun. Bayan gamawarsa wayar baccinta yariga yai nisa hankalinta kwance kaman ba wadda ke cikin damuwar yanda zatayiba idan cikinta ya bayyana. Kissing din gashinta yayi ahankali Yana sake gyara Mata kwanciyar Itama tasake Shigewa jikinsa cikin baccin tana sauke ajiyar zuciya Mai sanyi. Da Bilkees wadda keta kashe Masa murya tana Masa kalaman soyayya yayi waya suna gamawa mufeeda ma takirasa tayi Masa barka da hanya kafin yakira Maminsa wadda itama Kai tsaye suna Gama gaisawa Amal ta tambaya. Fuskar Amal din yakalla yana Kai hannunsa cikin rigarta ya shafi cikinta ya sauke Ajiyar zuciya ahankali Dan yasan da a farke take data fara narke Masa idanuwanta tasashi fadan zancenda takeso akan boyewa Mamin komai. Koda Bata farke bazaiso fadan abinda idan ta tashiba zata Shiga damuwa Dan Haka Kai tsaye yace, "Ni inda dakina Amma ita tayi bacci sbd gajiya. Dan ajiyar zuciya ta sauke a boye sbd Jin da alaman Basu samu Yar hayaniya ba kila,tsoronta Amal taje ta ringa Masa Kai tsayen data saba ta ringa qin abinda zai ringa cewa, sake Masa sannu da hanya tayi Suka Dan Yi magana sama sama tanason tambayarsa Amal din dai Bata fara halin nata ba Amma Kuma tunda baiyi complain ba duk da tasan bazaiyi dinba saitayi shiru kawai sukai maganganunsu sukai sallama. Daga kanta ya kashe wayarsa sbd Yana buqatan hutawan shima, Wanka yakeson yi Amma baccinta dayayi Mata Dadi da alama yasa yakasa tayar da ita saiya lumshe idanuwansa ahakan yana samun nutsuwa. Ahakan shima bacci ya dan daukesa Bai Jima yanayiba Sama sama yajita ta fara motsawa alaman zata farka Ya bude idanuwansa yana kallonta areda kokarin gyara Mata kwanciyar sai gashi ta bude idanuwanta tana Dan lumshewa kaman baby ajikinsa. Yunwa ce ta Dan tadata Dan Haka ta tashi zaune ahankali tana kallonsa kaman wata yarinya Qarama ta juya ta kalli inda zai nuna Mata table na abinci taga komai a jere har lokacin. Shima kallon inda ta kalla yai tareda dawo da idonsa kanta ya kalleta cikin kulawa ya shafa cikinta dayasata Dan lumshe Ido yace, "Zakici abinci ne? Gyada Masa Kai tayi Kai tsaye tana jiran yakaita da Kansa gurin abincin. Tayar da ita yayi daga jikinsa yana miqewa tsaye ya Kamata suka fara nufan toilet ya tayata wanke bakinta Suka fito Kai tsaye table din Suka nufa ya zaunar da ita yana duba abinda zai Bata taci. Abincin ba zafi Dan Haka ya juya zai sake cewa akawo mata wani saita dakatar dashi da cewan zata ci wannan din tafison Mara zafi. Macaroni salad taci sosai yabata ruwan dumi Tasha shima ya Dan sha ruwan dumin da snacks. Sai dataci snacks din kadan itama kafin suka miqe Kai tsaye toilet ta nufa tanason Dan watsa ruwa sbd batayi wankaba baccin ya dauketa da kayanta data fita dasu. Tana tsaye qarqashin shower ruwa na sauka jikinta idanuwanta a lumshe tanajin nutsuwa na Dan shigarta ta shafa cikinta tana Jin yanda mararta tayi Dan tauri, bataji motsin shigowarsa ba saidai taji an rungumeta ta baya tareda zagayowa da hannuwansa ya Dora kan cikinta shima ya shafa ahankali Yana lumshe fararen idanuwansa tareda zira Kansa cikin wuyanta ya Dora kan kafadanta Yana Mannuwa da ita. Itama ajiyar zuciya ta sauke ahankali jikinta na sanyi da Jin hannunsa akan cikinta Yana shafawa cikeda kokarin nuna tsananin so da kaunar dayakewa cikin, Ahankali ya dawo da hannunsa daya saman kirjinta Yana shafawa dayan nakan cikinta har lokacin, qasa qasa da muryansa cikin kunnenta Yana sake matsewa jikinsa da Babu riga shima yace, "Inason cikin Nan Sosai Amal Sanda, Zaki kulamun dashi right?? Shiru tayi takasa cewa komai sbd batasan me zatace Akan cikinba da ita kanta ta kasa sanin matsayinsa a zuciyarta, Batasan ya zuciyarta ta dauki cikinba, Batajin zata iya zubarwa sbd tsoron ma hakan datakeji, Hakama batajin zata iya fuskantar mahaifiyarta dasu uncle dinta da ciki ajikinta batareda ansan yaushema ta karbi auren bare Mijin bare Azo gurinda ciki zai samu, Hakama tana zaune agidansu tayaya zaayi tunanin ta samu cikin, Sai Kuma uwa uba mahaifiyarsa wadda batama San ta Ina zancen cikin 'danta ajikin 'yar wadda ta fi tsana a duniya zai sauka kunnenta ko idonta, Tasani tabbas sunan karuwancin da ake kiransu dashi shine umman AQEEL din zata kirata dashi Dan kuwa tabbas saita ce karuwanci tayiwa danta tasamu cikin,. Duk wannan tashin hankalin dake kwance a gabanta wani lokacin mantawa takeyi dashi idan AQEEL ASAD din Yana tareda ita musamman yanzu dayake nuna tsakanin son dayakewa cikin, Yaya zatayi ne batasaniba bakuma tasa wanda zata fadawa ya tayata tunanin mafitar wannan lamarinba gashi shikuma Yana kokarin mantar da ita pressure din datake gabanta. Shafa fatar bayanta yayi Yana maimaita tambayarsa ahankali wadda har lokacin Bata amsa Masa ba, Bai damuba sbd yasan tana cikin rashin sanin ya rayuwarta zatayi Bayan bullan ciki batareda tarewaba a tareda ita, Koma menene zai tabbatarda matarsa da babynsa Basu shiga kowane halin qunci ko damuwaba,.babban fatansa dai yanzu soyayyar cikin ta shiga Matarsa Dan nata gafen yasan ya gama dasa Kansa a zuciyarta, Kota bayyana ko Bata bayyanar ba shi abinda yake hangowa a zuciyarta da idanuwanta ya wadatar dashi. Juyo da ita yayi ahankali ya janyeta daga ruwan dake zubo musu sbd kada mura ta Kama Masa ita A jikin bango ya jinginar da ita Yana tsotsan kumatunta hannunsa daya Yana shafata... Hannunsa ya tsayar a kirjinta dasuka Dan sake cikowa ya shafa ahankali Atake Suka sake numfashi lokaci daya dashi da ita, Kirjinsa ya Dora akan nata Yana gogawa ahankali ahankali bakinsa Kuma Yana cikin wuyanta yana kissing fatar wuyanta Yana lasawa hannuwansa ma suna wani aikin, Numfashi take saukewa ahankali tanajin tsikan jikinta na tashi da yanda yake goga kirjinsa a kan Bata Yana lasan wuyanta Hannuwanta tasa ahankali ta qanqanmesa tana sake lumshe idanuwanta tana riqe numfashinta dayake kokarin barin jikinta. Ahankali ya dago Kansa itama ta bude idanuwanta suka kalli juna ya dagata ahankali tareda juyowa ya fito toilet din da ita Kai tsaye gado ya nufa ya shimfideta tareda hawowa Yana kissing dinta tun daga cinyoyinya har zuwa kirjinta daya fara yiwa wani irin abubuwa Yana juyar mata da kai.. Dagota yayi zaune tsakiyar gadon Yana dorata akansa tareda hade fuskarsu ya Kama bakinta da nasa yafara tsotsa Yana gigita jikinta da hannuwansa dasuke yawo koina jikinta suna shafawa da tabawa. Rungumesa tayi tana sake basa Daman zafafa abubuwan dayakeyi Mata shima hakan yasa Kansa ya qarasa kuncewa gabaki daya ya juyar da ita gefe Yana kallon fuskarta zuciyarsa na sake bugawa da tsananin son Mai zafi da kaunarta Ya sake Kama bakinta da nasa Yana zuqo yawun bakinta ya hadiye yasake zuqowa ya hadiye Yana hadawa da harshenta Yana tsotsewa, Ita kanta a duk lokacinda zai zuqo bakinta ya tsotsa saita kusa shidewa sbd lushin santsin harshensa tareda yanda yakeyi din kaman yana zuqe nutsuwar ruwan kanta ne. Wata irin zazzafiyar Wasa yakeyi da ita Yana rikita dukkanin lissafin Kansa da nata saida jikinta yadauki rawar duk wani sakonsa kafin yashiga main aikin Yana zabga wasu Nishi masu karfi da Maganganun da itama yau Bata fahimci ko daya dayake fadaba sbd Lamarin yadauki tiriri Sosai. Suna gamawa ya shige jikinta Yana sauke numfashi ahankali yana neman hada nutsuwarsa data Gama gantalewa a dakin. Ita kanta lafewar tayi ajikinsa tana lumshe Ido sbd baccin datakejin Yana cika idanuwanta jiki a mace. Harta fara bacci ya dauketa yaje toilet sukai wanka Suka dawo da Kansa ya saka Mata kayan baccinta masu tsantsi shima ya shirya Suka shigewarsa gado ya maqalqaleta tareda saka Kansa cikin wuyanta Dan yafison yayi baccin qamshinta na Shiga hancinsa. Ya rigata yin baccin sbd yanda yake shinshinata abin na matuqar tasiri akansa ba dadewa baccin ya daukesa Mai dadi da nutsuwa. Shiru tayi itama tana Jin saukan dumin numfashinsa a jikinta tareda yanda yake nade ajikinta. Fuskarsa ta kalla da idanuwanta dasukai laushi tanajin bugun zuciyarta na qaruwa, Lumshe Ido tayi tasake budewa akansa tana tuna cikinsa ne ajikinta, Meyasa taji Bata tsani cikinba tashin hankali ne kawai takejin tashiga? Idanma tace ta tsani cikin wahalarda kanta ne kawai zatayi sbd bazai taba barin a cire cikin ba Idanma Bai saniba ta zagaya tacire fargaban ma tunanin abinda zai iya faruwa taji tayi idan ta aikata hakan. Meyesa take shakkarsa bayan Bai Kamata tayi shakkar tasaba tunda shine duk Mai laifin rayuwarta, Ya saka Mata sunan Maryamah tin tana qaramarta batareda laakari da qiyayyarda mahaifiyarsa takewa tataba, Hakama yazo ya tsayar Mata da rayuwa ta hanyar aureta batareda izini ko tambayar ko Bata damartaba, Hakama yayi nasarar zama namijin daya mallaketa a macenta Kuma ya mallaketa ta cikinta da wajenta, Yanzuma yayi nasarar sakata a layin Mata masu ciki Shin tayaya zata iya fuskantar kowa a matsayin Uwar cikinsa da zaa Haifa? Gashi yanzu tunaninta da zuciyarta na neman rasa alkiblah akan tinaninsa da komai nasa dayake son sabar Mata dasu Dan kuwa abincin dataci yau yafi Wanda duk takeci a kwanakin. Ajiyar zuciya ta sauke tana lumshe Ido ta kwantar dakanta sautinsa tana shaqan nasa qamshin kaman yanda yake shaqar nata, Shi qamshinta ne yake gigitasa da kwanciyar hankalinsa tareda nutsuwarsa, Itakuma qamshinsa a duk inda ya kusanto hancinta na shaqosa ne tun yana nesa Kuma atake yake sauya bugun zuciyarta. Yanzun ma Haka zuciyarta ta ringa bugawa ahankali idanuwanta na Kansa hancinta na daukan qamshinta har bacci ya dauketa Mai dadi da nutsuwa. Da asuba kaman zaiyi latti ya farka ya ya lallabata ta farka sukai sallah sanyi me Dadi Yana kawada na ruwan dake zagaye da inda suke din ya dauketa suka sake komawa bacci abinsu hankali kwance. ##MAMUH# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 68 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 68 Basu farkaba sai bayan karfe goma harda rabi shima yunwarta ce ta tadasu dan juye juye ta ringa Yi ajikinsa tanajin kaman zatayi kuka sbd yunwa har Saida ya bude idanuwansa dasukai ciki Dan tsananin dadin baccin dayakeyi ajikinta Dan koyaushe yasamu kwana guri daya da ita tunda safe suke tashi ya maidata gida Amma yau sun samu baccin harda hantsewa ajikin junansu. Kallonta yayi Yana Dan sake bude idanuwansa itama shi din take kallo a narke, "Yunwa ne? Gyada Masa Kai tayi batareda Bata lokaci ba tana tashi daga jikinsa Dan basa Daman tashi daga kwancen. Saida ya sauke Ajiyar zuciya Mai sanyi kafin ya tashi zaune Yana kallon time. Saukowa yayi gadon ya nufi waya yakira yafada duk abubuwan dayakeson akawo musu. Ajiyewa yayi tareda juyowa ya kalleta tana zaune tsakiyar gadon har lokacin tana kallonsa narke da fuska. Mutuwa jikinsa yai ya qaraso bakin gadon ya miqa Mata hannu ta miqa nata ahankali ta Kama ya miqar da ita tareda dago da ita ta sauko gadon ya janyota jikinsa Yana kallon idonta ya shafi cikinta cikin kasalalliyar murya yace, "Good morning Mrs AQEEL ASAD. Lumshe idanuwanta tayi bayan tayi Masa wani kallon kasala. Idanuwanta ya shafa ya Dan zagaya da hannunsa muryarsa na sake shiga kasala yace, "Wannan kallon naki idan kinayimun a gaban mutane kece Zaki ringa ji da abinda zai ringa biyowa bayansa. Dagowa tayi ta sake zuba Masa idanuwan batareda tunanin komaiba ahankali itama muryarta ba wani qarfi tace, "Menene Kuma kallona yayi? Ni bansan wane kallone ma bafa. Murmushi ya saki Mai Dan qaramin sauti Yana janta zuwa hanyar toilet. Brush sukayi atare tana gabansa Yana zayage da ita ta bayanta suna kallon mirror na cikin toilet din sukai Suka Gama suka fito Yana bayanta har lokacin zagaye da ita. Abincinsu aka kawo dayake baa iya ganin cikin bedroom din sosai daga inda table na cin abincin yake Dan Haka ya zagayeta jikin bangon gefen gadonsu Yana shinshina abarsa yana bi cinyoyinta dake bayyane da shafa Yana kissing fuskarta zuwa wuyanta. Har masu jera abincin suke fice basu saniba Yana lalubeta ajikin bango tana sake narke Masa kaman yanda yakeso, Saida yunwarta tasake motsawa Suka saurara zuwa table din. Kaman yanda ya sabar Mata idan Yana tareda ita shine ya ringa Bata abincin kusan kala uku kowanne Saida ta Dan ci, Taci fries da ketchup, Tasha cream tea, Taci liver Sauce da farar spaghetti kadan sai orange juice Mai sanyi sosai Wanda yaso hanata sbd sanyinsa Amma ta Dage sbd ranta yanason Sha Dan sanyinsa. Kadan yabari tasha tana sake narke Masa fuska daqyar yaqara Bari tasha kadan ta koshi ta kallesa ahankali ba tareda yayi tsammaniba itama batai tsammaninba ta furta, "Thank you" ahankali cikin muryanta me sanyi. Wani yalwataccen sanyi da dadine yashiga Ransa Jin abinda ta fada Yayi kissing bakinta ahankali kafin ya kashe Mata Ido daya yace, "Did you fall for me 'yar uncle?? Kallonsa tayi da sauri tana Bata fuska taja numfashi zatayi magana ya tareta ta hanyar Dora bakinsa Anata yafara kissing dinta cikinsa wani salo Mai shegen Dadi da sanyi. Dayake akan cinyarsa take sai yasake zagayota da kyau Yana cigaba da kissing dinta tana basa Dama sosai ta hanyar narke Masa tana lumshe Ido da Dan qanqanmesa kadan. Saida ya gama jaqwalgwalasu kafin shima yace itace zata basa abincin Tana qin Yi tana janyewa da basarwa Saida ya tilastata ta ringa basa a bakin Yana binta da 'yan shafe shafensa da tsotsa Nan lasa can taba Nan ahaka Suka Gama shiriricewa gurin cin abincin har kusan qarfe nawa kafin ya qarasa zare Mata rigar baccinta dake jikinta Daman rigar kawai ya saka Mata tun jiyan Banda dogon wandon rigar sbd yanada shaawan kwana da ita ahakan yanajin asalin skin dinta Yana haduwa da nasa. A table din ya sake baje qwanjinsa Sukai abinda Ransa yakeso kafin suka qarasa kan sofa anan yayi sauran aikin da ita cikin samun yanda yakeso. Saida suka nutsu sosai sukayi wanka suna fitowa Suka shirya tareda yin sallah da lokacinta yayi suna gamawa shine ya busar Mata da gashinta da Kansa duk da Bai iyaba yanayi Yana dubawa a YouTube yanda akeyi din harya Gama Mata ita kuma gabaki daya takasa wani katabus sbd ba qaramin mutuwar jiki da rashin karfi ya saukar Mata ba daga safen zuwa lokacinda suka Gama Wanda sukai da safen. Yana gamawa bacci tayi shima Dole yayi baccin sbd tana baccin Yana binta da idanuwansa kaman zai Hana ko iska ya taba Masa su itada babynshi. Basu farka ba sai laasar lokacin sun huta sosai jikinta ya sake Sallah sukayi tareda sake wanka sukaci abinci yajata Suka fito tana gefensa cikin jikinsa suka bar beach Villa resort din zuwa wani gurin. Tareda Al-Amin dashima ya fito cikin Versace silk long sleeve dinsa da goggles Dan gidan wani babban abokin huldan business na AQEEL ASAD din zasu daya gayyacesu Dan dinner ta musamman tareda familyns. Ita kanta Amal Bottega veneta long kniy dress ne ajikinta black Sai farin silk scarf datayi Rollin akanta da sandals masu Dan tudu na Fendi. Tayi fresh tafito Yar kyakkwar matashiyarta Mai gata da Jin Dadi tareda hutu, Yana riqeda hannunta cikeda kulawa da bayyanarda soyayyarsa da kaunarsa tareda kulawarsa a fili Nasa kyan da kwarjini tareda kwanciyar hankali da nutsuwar dayakeda ita tana sake haskaka sanyinta da narkewarta gefen Mijin nata data kasa gane matsayinsa a zuciyarta da Bata iya bugawa sosai yanzu sai Yana tareda ita. Navy blue Ralph Lauren's tracksuit ne ajikinsa sai black unisex Martin M130 agogon dake hannunsa da Milano leather sandals dake qafarsa shima. Tunda suka zo duk da matan Hon Sada din ta girmeta Amma ta saki jiki da ita jata jikinta tareda tarbanta cikin girmamawa da wayewa Dan Haka itama tadan sake Mata har suka Kai dare sukai dinner gabaki dayansu atare harma da Al'amin da 'yayan hon Sada din har uku biyu Yan Mata da Dan qaraminsu namiji da shima zaiyi kaman shekaru goma Haka. Bata wani ci abincinba takasa Tsakurawa kawai tai kadan Ya zuba Mata ido ganin takasa cin abincin sbd batason duka abinda aka dafa din. Dagowa tayi ta kallesa Jin idanuwansa akanta suna hada Ido ta narke Masa take ya dauki ruwa ahankali yakai bakinsa yasha Yana Mata kallo kaman ya dawo da ita kan qafafunsa yabata da Kansa ko zata iya ci. Suna gamawa sukai sallar ishai yace zasu tafi kawai sbd hankalinsa dayake kan matarsa da Bataci abincinba Kuma yasan ta Isa Jin yunwa sosai daga ita har babyn. Suna baro gidan tun kafin su Isa Al-Amin yayi order na abinci aka Kai dakinsu Koda suka Isa abincin Yana jere hannuwansu kawai yajata toilet Suka wanke da liquid soap Suka fito ta zauna tafara cin abincin Yana tayata Kai ruwa bakinta tanasha tana sake cin abincin harta koshi. Wanka sukayi yau batajin bacci da wuri zaunawa tayi tana Dan kallon tv sama sama tana waya dasu mommy akan batamasan yaushe ne appointment dinsu na ganin likitan ba. Mommy Dan nasiha da qara Mata fadan kada tayiwa AQEEL din taurin Kai da nuna rashin 'daa tayi Mata tana sake jaddada Mata matsayinsa agunta, Duk tabi tashiga damuwa da fargaban kada suyo fada kowani rashin arzikin acan. AQEEL dake kwance jikin Amal din yanajin abinda Maminsa ke fada duk saiyaji bayajin dadin damuwar datayi a banza sbd tunanin abinda batasaniba ya Dade da Mallake matarsa ciki da bai. Yanda Mamin da tasa umman zasuji nema idan suka ga Amal da cikinsa ne yasa yaji wani iri Dan kuwa Babu Wanda bazai shiga shock ba acikinsu. Fatansa dai Allah yatsare Masa su kada zuciyar kowa ta harba acikinsu Dan kuwa ciki Kam dai anriga ansamu dagashi har Uwar gayyar tasa sunason abinsu Dan ko Bata fadaba bazai barta sukomaba sai tagama mutuwa akan sonsa da cikinsa ta yanda Koda rigimar su ummansa da Maminsa ta taso bayan bayyanar cikin bazasu rikita Masa kantaba taji shaawa ko tunanin akatawa cikin komai Dan kuwa hakan zaisa dukkaninsu su San asalin halinsa da fushinsa da Basu saniba. Tana Gama wayar taqi kallonsa sbd qaryan datayiwa mommyn ita kanta abin Yana damun zuciyarta sosai sbd qarya ba halinta bane kwata kwata batayi sun taso basa wani rayuwar boye boye da cutar Kai ko kwana kwana Amma yanzu gata a situation da takasa yanda zatayi ta zama Mai fadan gaskia sbd kunya da mamaki harma da shock da zata saka familynta dakuma rigimar iyayensu da zata sake dawowa baya Idan cikin ya bayyana. Sun Jima suna kallon Wanda rabinsa gabaki daya yaqi barin su kalla da abubuwanda yakeyi Mata din karshe baa gamaba Suka tattara sukai bacci bayan sun gama Wasa da juye juyensu sungama yamutsa gadon. Washe gari gurin asalin abinda yasa ya zaba zuwa garin yafita Yi Acan yawuni sai yamma ya dawo a matuqar gajiye wanka da abinci yaci yayi sallar magrib Yana gamawa wayoyi yayita Yi da mutanensa ciki tanaji harda Hayat Bai gamaba har akai ishai ya dakata sukai sallah yaci gaba da Yi Dan aikin dayazo musu da Yar tangarda. Yanata wayoyinsa tayi bacci a jikinsa Sbd ita ya katse wayoyin tareda kashe wayarsa gabaki daya sbd kada maganarsa duk da ahankali yakeyi cikin nutsuwa su tadata ko Hana baccinta Dadi. Daukanta yayi Suka koma gado ya rufesu shima baccin yayi sbd akwai gajiya ataredashi ranar. Washe gari bayan ya tabbatarda taci ta koshi tayi wanka ya tayata shiryawa ya fice, A ranar Suka magance tangardar dataso samuwa komai ya tafi daidai Suka samu yanda sukeso Dan Haka Al-Amin cikin farin ciki da Jin Dadi suna cika sati a garin ya juya shi ya barsu. Mami kuwa cemata sukayi wani liktan akai referring dinsu gurinsa shima saisun gansa tukuna. Mamaki yaso Kama Mamin sbd lamarin kullum Babu Wani bayani gamsashe na abinda akaga likita yace, Shi AQEEL Sam Yama Dena maganar ga yanda akai ga yanda zaayi akan Amal din dake hannunsa Yakuma qi sake bawa Mamin damar yimasa maganar Dan Haka kullum Amal din take tambaya Amal din na zuba Mata qaryayyaki yau gobe jibi, Zargin wani abin tafara Yi Amma Amal ta daka tsalle ta nuna ko masaukinsu ba guri daya bane hakama basa wani magana. Haj Zainab dataga suna neman Cinna Mata hauka gashi ba labarin ranar dawowarsu uncle Lulu yace takawo Ido ta saka musu tagani idan zasu tabbata acan dinne. Haka kuwa ta kawo Ido ta zuba musu kullum Amal na sake Bata tabbacin Babu Wani shiru har lokacin tsakaninta dashi, Daga shi har ita Babu Wanda yakeda damuwan komai a lokacin Dan ya juyar Mata da tinani gabaki ya cire Mata damuwa da wani tinani bayan nasa Dana cikinsa Dan kuwa kaman yanda yai niya Saida dukkanin alamunta Suka bayyana na ta kamu da tsananin soyayyarsa Mai zafin gaske da son cikinta da kullum gurin shafe shafensa suke lalacewa su shiririce. Wata rayuwar data kasa tantance tayi mugun sabo Acikinta sukeyi hankali kwance basuda shamakin komai. Mantawa takeyi da damuwar ranar bayyanar cikinta ga nata da nasa familyn Dan ya mantar da ita Yakuma hanata ko Bata damar tunanin kowace damuwa. A yanda sukeyi zuba love dinsu koina a duk inda sukeso sukaga Dama yasa take shiga mummunan tsoro da tashin hankali idan ta Tina yanada wata Matar Bayan ita. Tayaya zata iya kallonsa idan Suka koma ya tafi gurin matarsa yabarta. Wannan tunanin yakesa hankalinta tashi taji zuciyarta na wani irin nauyi da shiga wani Hali Mai wuya. Fara Ankara yayi da kishinta Mai tsanani sai ya Dena waya da Bilkees a gabanta sbd hanata shida damuwa, Idan zaiyi wayarsa dasu fita yakeyi idan yagama ya dawo. Basu ankaraba Saida sukai wata daya da sati biyu a garin ayyuka sun tasowa Al-Amin tako Ina suna neman gigitasa hakama sbd sauran iyalinsa dakeda haqqi akansa Suka fara Shirin dawowa a washe gari. A lokaci ne hankalinta ya dawo jikinta tashiga tashin hankali da tsoro sbd cikinta watansa uku kenan gashi yafito lafiya kalau Ana Dan ganinsa Dan kuwa shafaffen cikin ta taso Ras Yana nuna akwai wani abun acikinsa. Ganin yanda ta daga hankalinta yasa shiga damuwa ya ringa rarrashinta Yana tarairayarta har gari ya waye suka taso tana a firgice cikin tunanin qaqanikayi. ##MAMUH# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 69 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 69 Su Haj Maryamah tsawon lokacin Nan dayayi baya gari hankalinsu baa kwance yakeba sbd yanzu akwai Zainab da 'yarta a rayuwarsa, Suna shakkar mugun halin Zainab na kwadayin abun duniya sun sani da yarta take amfani yanzu tana juya AQEEL din yanda taga dama, A baya da babu Zainab a rayuwarsa idan watanni nawa zaiyi a tafiya Basu taba shida damuwa ko fargababa koma daga hankali Akan komai sbd tana shedan danta a koina Allah ya tsarkake Mata shi Amma gaskia a yanzu tana cikin lissafinda Babu makama Dan kuwa daga ranarda tayi wannan muguwar shedan ta AQEEL dinta ne ya maida 'yar Zainab din mace hankalinta yakasa kwanciya da kowace irin tafiyarsa. Duk yanda zasuyi su tabbatarda idan da ita din yayi Tafiyar sunyi Amma Basu samu wani cikakken bayanin hakanba, Har gidan IDON NERA din sunso zuwa Amma Tina girman gargadin AQEEL aka zuwansu gidan yasa Suka daure Basu tafiba Amma Kuma suna cikin wani irin mummunan hali na matsuwa da damuwa tareda hanawa Rai sukuni, Al-Amin koyaushe ta takirasa ta tambayesa amsarsa daya ce AQEEL ASAD shikadai yayi tafiyarsa Kuma duk tambayar dasu umman suke Masa Bai taba fadawa AQEEL din suna tambayarsaba sbd kawarwa da kowa bacin Rai da wata damuwa. Bilkees kuwa kota kanta basa bi Bayan debe Mata albarka da umman Cameroon keyi akan Dora Mata laifin komaima Dan data zabi maqalewa Mijinta akan shegiyar rayuwar show off din datakeyi a cikin Matan manya da duk hakan bai faruba da zaa samu Dan sauki Amma Ina tanacan ta rungumi qawaye da wayewa ta Bata musu tarbiyar mufeeda sbd duk inda take zuwa da ita take zuwa yarinyar gabaki daya ta Gama daukan halayen uwarta da dabiunta. Haj Zainab ma fuskewa kawai tayi ta saka musu Ido kaman yanda uncle Lulu yafada Amma tabbas zuciyarta tana Shiga fargaba wasu lokutan da Dama sbd sanin Amal da taurin Kai zata iya saka AQEEL ya zabi tarewanta dan kawo karshen taurin kanta Ita Kuma gaskia haryanxu batason tarewar Amal Acikin ahalin AQEEL din Dan haryanxu tasan Babu Wanda yakeda ranar saduda acikinsu, Ga matarsa datafi Kama da mahaukata sbd zafin kishi nahauka zata iya aikata komai Itakuma wlh suna taba Mata 'ya zata nuna musu asalin rashin mutunci da budewar ido a bariki data samu. Dan Haka daga Haj Zainab harsu Haj Maryamah da umma Babu me nutsuwar zuciya a matuqar matse suke da ganin dawowar yayansu, Gwara Haj Zainab tasan suna tare su kuwa tunanin rashin sanin tabbacin Yana tareda Amal din duk yabi ya halakasu da damuwa da tinani. Yau datasan zai dawo tun safe take tunanin zuwa airport da kanta ta daukosa sbd ganin tareda wa yadawo. Karfe goma Sha biyu jirginsu ya sauka Bayan rawa da koina jikinta yakeyi Babu nutsuwar dake tareda ita, Duk iya yanda yayi dubaran rarrashinta da tarairayarta ya kwantar Mata da hankali yayi Amma gabaki daya ta firgice Masa tashin hankali ne sosai Acikin ranta, Mommynta saita kusa samun heart attack yau idan tayi Ido biyu da ita da wannan cikin ajikinta, Su ummansa ma bazaa rasa me samun hayewar jininda zaa qare asibiti ba, Ita matarsa Sam ko a cikin wannan halin Bata sakota a lissafi Dan tasan haukacewa kilan zatayi. Al-Amin ne ya daukosu daga airport Shima kallo daya yayiwa Amal yaga cikin jikinta sbd Doguwar Laura chiffon dress ce ajikinta data kwanta Mata duk da fadinta rigar Amma sbd yadin me rawane shiyasa ta kwanta jikinta ta fidda Mata dan qaramin cikinta dan wata uku. Shiru yayi shima Yana Satan kallon Maigidansa dake riqe da hannun matarsa suna tahowa cikin kulawa Sunyi wani irin fresh da kyau kaman wainda suka fita qasar, AQEEL ASAD din har wata Yar jiki yayi yaqara zama Dan balarensa. Al-Amin lissafin kwanakinsu acan yafara da har zaace ciki yasamu harya girma. Barka da dawowa yayi musu Yana yiwa Amal sannu da dawowa itama kafin suka nufi mota ya bude musu Suka shige. a motar ya sanarwa da AQEEL ASAD cewan Haj Maryamah tace fa itace zata daukosa daga airport Amma dai Bai sanar da ita wane time zasu sauka ba. Wani sanyi jikin Amal yasake dauka Jin abinda Al-Amin yafada tasan bakomai yasa Haj Maryamah tace zatazo daukansa daga airport din da kantaba sai Dan taga idan shi kadaine yake. Rintse Idanuwanta dasuka sauya tayi sbd tashin hankali tana tunanin meyasa tun farko Suka manta da zata iya samun ciki da wuri? To Amma Kuma ita yanzu tana tsananin son cikinta sbd ubansa Dan Haka batasan ya iyayensu dake gaba da junaba zasu amsa cikin. Riqo hannunta yayi cikin nasa yakai bakinsa yayi kissing ahankali ya kalleta cikin kulawa da sake kwantar Mata da hankali yace, "Ki Dena Jin komai kada wani abin ya sameki, Daga su umma har Mami Babu Wanda zaice komai gameda cikin Nan sbd nine nakeda abuna Kuma Ina tsananin son kayana duk Wanda ya yarda da ikon Allah ya amsa ya hutawar Kansa da damuwa da ciwon zuciyoyin dasuke fama dashi Wanda ya karbi akasin Haka Kuma wahalace zamu taru muyita Yi Amma Babu abinda zai sama cikin Nan da yardar Allah sbd alokacinda Allah ya badashi Babu Wanda ya sani. Kallonsa kawai tayi da idanuwanta dake laushi suna kokarin cikowa da hawaye Bata iya cewa komaiba. Wayarta ce tayi ringing kasa motsawa tayi Saida ya Dora idanuwansa akan wayar yaga sunan Maminsa ne akai ahankali ya sake ajiyar zuciya Yana daukan wayar ya miqawa Amal din takasa magana sai kame kame murya na rawa. Kai tsaye tambayarta Mamin tayi idan sun sauka. Shine ya amsa wayar sukai magana ya sanar Mata sun sauka suna hanyar zuwa gida. Batareda tunanin komaiba tace sai sun iso sbd Bata taba tunanin wani gidan yake nufiba. Hanyar gidan karatunsa Suka nufa Kai tsaye sbd bayajin Kuma matarsa zataci gaba da zama gidansu Yana buqatanta a taredashi Dan Haka ko baa kawo Masa itaba ya dauketa shikenan zata tare gidanta. Yanda zuciyarta ke bugawa sosai da rashin sukuni da damuwa yasa numfashinta fara fita da sauri kaman me asthma, Jin tayi harda mararta tafara murdawa tana Mata ciwo Dan Haka tasake rikicewa tana dafe cikinta hawayen dataketa riqewa suna gangarowa.. Cikin daure fuska sosai da damuwa akai ya riqota Yana kallonta yana tambayarta abinda yake damunta, Kasa magana tayi sbd ciwon da mararta keyi sosai Aikuwa take hankalinsa gabaki daya ya tashi ya riqota jikinsa Kansa na neman daukan zafi. Al-Amin na ganin hakan tun kafin AQEEL yafada abinda zaifada Masa din ya juya motar da gudu ya Kama hanyar asibitin Dr tayo. Ko kafin su Isa ciwon yaqara tsanani Hankali tashe aka karbeta akai ciki da ita Dr tayo ma Kai tsaye ta wuce ciki Bata tsaya Masa bayanin zasuyi iya kokarinsuba. Dafe goshinsa yayi tareda Dan rintse a hankali ya bude yanajin zuciyarsa na wani irin nauyi, Tashin hankalin abinda zai faru idan iyayensu sukaga ganta da cikinsa ne yasa ta daga hankalinta har yake neman rasa abinda baima Riga yashiga hannunsaba. Meyasa zata daga hankalinta bayan tasan Yana Nan Babu abinda zai faru idan duk me gani ya gani. Numfashi Mai zafi ya Dan sauke ahankali a lokacinda Kiran uncle Lulu yashigo wayarsa. Kasa dagawa yayi Dan sbd bazai iya magana a lokacinba da kowa. Al-Amin Haj Maryamah itama takira Jin shiru Yana dauka ya sanar Mata ya daukosa suna asibiti. Cikeda mamaki da fargaba tace, "Asibiti Kuma? Meya faru? Waye ba lafiya da AQEEL din yake asibitin maimakon ya iso gidansa ya share wata harda qari baya nan., Bani AQEEL din. Kai tsaye Al-Amin yace, "Bazai iya magana ba yanzu Amma idan yadawo daidai Zan kiraki saikiyi magana dashi.... Jin hakan yasa haj Maryamah din sakin salati tana shiga tashin hankali da fargabar idan wani mummunan Abu ya samu AQEEL din. Kashe wayar tayi takira wayar AQEEL wadda yakashe a lokacin. Kiransa takeyi ba kakkautawa Amma wayar taqi shiga Dan Haka tasake shiga tashin hankali da damuwa. Ganin takasa nutsuwa ga Al-Amin dinma tasake kiransa Amma yanata waya busy Dan haka sai kawai Suka fito da driver zuwa asibitin sbd sanin asibitinsu dayace basa wuceta. Ita kanta Haj Zainab Jin shiru yasa takira AQEEL batareda ma tasan uncle Lulu yakirasaba Wanda shikuma shigarsu asibiti yagani shiyasa yakirasa yaji Wanda ba lafiya Dan Bai dauka harda Amal na cikin motarba. Wayar Amal ta Kira itama Kuma baa dauka saita sharesu kawai tunda dai sun sauka lfy ai shikenan Ajiye wayarta zatayi saiga Kiran uncle Lulu yana tambayarta ko su Amal din sun iso ne?? "Aa" ta basa amsa Kai tsaye tana qarawa da cewa takira wayoyinsu ta AQEEL a kashe ta Amal din baa dauka, Amma tun dazu sukace suna hanyar isowa gida. Dan tinani uncle Lulu yayi Yana cewa, "Naga daya daga cikin motacinsa a asibiti ne Nima saina Kirasa naji sai Bai daukaba Kuma nasake kiransa akashe, To Allah yasa lfy, Amma dai inaga Bari na leqa asibitin tunda Ina kusa. Numfashi Haj Zainab ta ajiye tace ok yaje ya duba din Allah yasa lafiya ba wani abun yafaruba daga dirowarsu. Uncle Lulu na Isa asibiti baiga AQEEL ba Al-Amin yasamu gani Kuma shine ya sanar Masa Amal dince ba lafiya Ana ciki da ita. Meya sameta Kai tsaye ya tambayi Al-Amin din cikin damuwa da tinani. Shi kansa Al-Amin basan mezaice Yana damuntaba tunda ba sani yayiba Dan Haka ya sanar Masa baida tabbacin ko Meye matsalar gaskia. Haj Zainab ce takira uncle Dan takasa samun nutsuwa da sukuni daga ita har anty Fareedah da siddi dake tareda ita. Yana dauka ya sanar mata Amal ce aka kawo asibitin ba lafiya sosai. Wata irin ajiyar zuciya Haj Zainab din ta sauke sbd Hana kanta Shiga mummunan tashin hankalin Mai rikitarwa. Saida tayita jero ajiyar zuciya tasamu daidaiton kanta tasake tambayarsa accident sukayi ko me? Shima baida tabbacin wannan din da Haka sai kawai Suka kashe wayar Suka kamo hanyar asibitin hankalinsu a tashe Suma. A bangaren Dr tayo tasamu ta shawo kan matsalar Amal din wadda firgici da tashin hankalin data sakawa kanta ne yasa BP dinta Hawa sosai sbd yanayi na ciki da Abu kadan yakesa BP dinsu Hawa ya iya haifar da matsala babba, Hawan bp dinne yasa mararta qullewa Amma komai yadawo daidai sun samu ta nutsu baccin ma da akaso tayi takasa Dan Haka aka dawo office din Dr tayo da ita ta kwanta a qaramin gadonta Yana zaune gefenta Dr tayo din ta bude cikinta dayayi Dan tsininsa tafara Mata scanning sbd AQEEL din yasamu nutsuwa. Haj Maryamah ce Suka fara isowa asibitin saidai ko Gama fitowa motar basuyiba su Haj Zainab Suka iso Babu Wanda ya kalli Dan uwansa sbd tsanar ganin junama da baqin cikin ganin juna. Haj Maryamah tafara wucewa da ummarta sukai gaba umma na debewa Haduwar tasu albarka. Itama Bata tsaya ko kallon inda sukeba itada nata iyalin sukai gaba Kai tsaye zuwa office din Dr tayo da uncle Lulu yace su samesa a kofar office din. Suma su haj Maryamah office din Dr tayo din Suka nufa da Al'amin yace musu Yana can Da mamaki suka qarasa sbd Dr tayo dai likitar Mata ce me zata iya yiwa AQEEL din. Suna Isa Kai tsaye Haj Maryamah tayi knocking daya tareda bude dakin Suka shiga umma na bayanta ko rufe kofar basuyiba Haj Zainab da siddi suka sako Kai. Dukkaninsu tsayawa cak sukai bakin kofar dakin idanuwansu akan cikin Amal dake bude ana scanning. ##MAMUH# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 70 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 70 Haj Zainab ce ta Dan qarasa shigowa da kyau idonta akan cikin tana kalla kaman dai Bata Gama gane me take gani dinba. Siddi da Anty Fareedah kuwa kusan mutuwar tsaye sukai da mamakin duniya tareda kasa gasgata abinda suke gani. Haj Maryamah Dan sake bude nata idanuwan tayi dakyau akan cikin kafin ta maida idonta kan AQEEL daya ke gefen Amal din kaman Wanda zaa budewa cikin yaga lafiyarsa. Umma da bakinta koyaushe shiyake fara magana a dan rude tace, "Zainab ciki ne ajikin 'yarki kome? Maryamah kina ganin cikine ajikin yarinyar nan kokuwa wani ciwon ne ajikinta. Amal data shiga tsananin firgici da kunyar da Bata taba sanin girmataba Hannuwanta na rawa ta rufe cikin tana kokarin tashi zaune Dr tayo ta dafeta tana cewa tabi ahankali. AQEEL kuwa miqewa tsaye yayi Yana kallon Dr tayo ya tambayeta idan ta Gama duba Amal din. Gyada Masa Kai tayi alaman tagama din. Tayar da Amal yake kokarin Yi batareda yaji komaiba gameda zuwan na iyayensu. Amal dake kallon mommynta jikinta na rawa ta janye daga jikinsa tareda miqewa tsaye da kanta tana kasa kallon mommy dake Mata wani irin kallon mutuwa a mamaki. Daqyar Haj Zainab ta iya bude Baki tana kallon Amal din jiki a matuqar sanyaye ba qarfi murya ma a sanyaye tace, "Amal ciki ne ajikinki?? Kowa tsit yayi Yana jiran amsar Amal din Banda AQEEL dayace Dr tayo ta Dan Basu guri tana fita ya dawo da kallonsa kan Mamin Kai tsaye cikin nutsuwa yace, "Mami ki.....daga Masa hannu tayi ta dakatar dashi fuskarta ha walwala ko kadan. Amal din takuma kalla Kai tsaye tace, "Ciki ne ajikinki??? Sauke Kai Amal tayi hawaye masu tsananin zafi suna gangaro mata jikinta na wani irin sanyi da mutuwa sbd Bata taba zatan alokaci daya kowa zai gane halinda take cikiba. AQEEL ne yasake kallon Mamin Kai tsaye ya amsa Mata tambayarta da cewa eh cikine Kuma bayason a daga hankali akai tunda ba laifi bane Kuma sosai yakeson abinsa adduarsu kawai yake buqata ba wani tone tone da tiqewaba.... Amsarsa tasa zuciyar haj Maryamah data umma harma data Zainab din bugawa da qarfi Haj Maryamah take ta dafe kirjinta dake gazawa tana kallonsa tace, "AQEEL jinina a jikin Yar Zainab??? Kallon cikin na Amal tayi take idanuwanta suka fara dishi dishi tsaban tashin hankali da baqin ciki da wani irin zafi Mai ciwo da nauyi. Umma kuwa kuka ta fasa tana kallon Zainab tana binta da kalmar ta cucesu taci amanarsu sai Allah ya saka musu. Haj Zainab datayi mutuwar tsaye itama sbd takaicin Amal da mamakin tareda kasa yarda da wannan abin dake faruwa sbd wannan cikin Bai nuna na wannan tafiyar bane Wannan cikin ya Jima da samuwa, Itama wasu zafafan hawayen takaicine suka gangaro Mata ta share tareda juyawa batareda tace komaiba tabar dakin. Anty Fareedah da Siddi kuwa gurin Amal data fashe dakuka Mai qarfi sukayi suna rarrashinta. Haj Maryamah ma kuwa Dole AQEEL ya tarota sbd neman zubewa datakeyi da sauri aka Kira Dr tayo aka Kasheta zuwa wani dakin aka kwantar Ana bude Mata fanka da AC lokaci daya sbd wani irin zufa datake fesowa tako Ina ga numfashinta na neman toshewa sbd hayewar jini. Sabuwar damuwa AQEEL yashiga ganin halinda mahaifiyarsa tashiga din Dan Haka Dole yabar Amal su Anty Fareedah Suka tafi da ita gida sai shi yaji da Haj Maryamah din da umman Cameroon dataketa kuka tana debewa Zainab da zuriarta sbd duk suka hadu da zainab ko zuriarta sai sun dangana da gadon asibiti ko ita ko yarta, Wannan masifar tayi musu yawa, Wace masifa tafi ace yau jininsu je ajikin Yar Zainab, Zainab dai ta tabbata itace muguwar qaddararsu. Kukan datakeyi da tsufanta yasa AQEEL yace Al-Amin ya maidata gida sbd sosai ta Shiga nata tashin hankalin Amma dayake ita duk tsananin tashin hankalin yanada wuya ta samu attack ko somewa Dan zuciyarta nada tauri. Haj Zainab ma Bata tsaya jiran kowaba ta bar asibitin da motar dasuka zo da ita Dan batasan me zata tsayaba Kuma tayi, Zafi goma da goma ne, Maganganu marasa Dadi da tsinuwa umma ke jifanta da 'yarta dasu akan wannan lamarin da itama 'yar tata ta rufeta sai alokacin take sani tsabar sun taru itada AQEEL din sun Raina Mata wayo sun maidata Yar Iska. Tana barin asibitin uncle Lulu ya dauko su Amal din a tasa motar Suka nufo gida har lokacin kuka takeyi ahankali jikinta na sanyi da yanayin yanda mommy ta dauki fushi Mai tsanani. Daga Anty Fareedah har siddi Babu Wanda yayi Mata wata maganar cikin sbd kada su qara Mata damuwa rarrashinta kawai sukeyi musamman Siddi da wani bangaren na zuciyarta ke tsananin farin ciki da samuwar cikin duk da tana cikin mamaki Mai girma itama na yaushe aka samu cikin bayan dukkaninsu sunsan Babu ko kallon jituwa a tsakanin Amal din da AQEEL ASAD. Uncle Lulu dai Bai iya cewa komaiba Dan kuwa mamakinsa qalilan ne sbd Daman yayi zargin zargin hakan aduk lokacinda yake haduwa da motar AQEEL ASAD a anguwarsu tunda safe idan yafita jogging, Da farko Bai kawo AQEEL din bane Saida ya ringa haduwa da motar akai akai a layinsu saiya tabbatarda shi dinne Amma Bai tabbatarda gidansu yake zuwaba da sassafiyar. To idan Hakan ne yanzu da cikin ya bulla badai a cikin gidan aka samu cikinba. Suna Isa gida uncle Lulu ne ya saka Amal din gaba da kansa sbd Hana duk wata rigima da fadan da zainab zatayi dan shi kansa kunyar ayita maimaita zancen cikin yakeyi Dan abune dayazo a bazata gaskia. Tunda aikin Gama ya Gama Dole suyi hakuri su zubawa sarautar Allah Ido. Suna Shiga palon Amal taja gefe daya ta rakube ta tsaya sbd mommy dake zaune a palon na kasa tana Hana kanta fushi sbd tsananin zafi da ciwon abin datake ji, Tayaya Amal zatayi ciki tana zaune gida batareda ankai karshen matsaloli anyi tarewaba, Yaushe ma aka samu cikin? A Ina aka samesa? Tsawon wane lokaci cikin yake? Me take tinani lokacinda ta bari ta dauki ciki,tana tinanin su umma zasu yarda su karbi cikin ne?? Wani sabuwar rigimar ce kawai ta debowa kanta ta debo Mata gashinan tun yanzu umma na debe deben albarkar data saba yimata. Guri dukkaninsu Suka nema Suka zauna Banda Amal data kasa zama ta tsaya a gefe da ciki tsuru. Cikin Haj Zainab ta qurawa Ido zuciyarta na nauyi tareda wani irin kunci da baqin cikin hada zuriar da zatayi dasu umma Rana tsaka Babu zato Babu tsammani. Ita kanta har ga Allah batason hada iri dasu kaman yanda tasan sunfi son balai Akan su hada iri da ita, Meyasa AQEEL zai Mata Haka Bayan yasan kwata kwata harda tsoron wannan dalilin yasa taqi yarda da tarewar Amal din tun lokacinda aka daura auren. Meyasa zai Mata Haka? Uncle Lulu ne yayita Bata hakuri akan daukan kaddarar cikin. Cikin takaici da kunyar yanda Suka samu kebewa aka samu cikin ta kalli Amal a qule tace, "Bazaki bude Baki ki gayan cikine ajikintaba kokuwa??? Sanyi jikin Amal yayi tunda Babu tsira Babu dabara saita daga Kai ahankali wasu hawayen nakuma gangaro Mata. "Wata nawa?" Mommy tasake tambaya bacin ranta da baqin cikinta na qaruwa. Kasa magana Amal tayi dan bazata iya bude Baki ta fadaba kunyar tariga tayi Mata yawanda fada ma sake cusawa Kai kunya da damuwa ne. A tsawace mommy tasake tambayar wata nawa ne cikin.. Anty Fareedah ce data karba takardar scanning din Dr tayo lokacinda zasu taho ta basu Batama budeba sai alokacin ta bude tana cewa, "Ga takardar scanning din bari a duba. Budewa tayi tana karantawa taga cikin Kam Yana wata uku cikin koshin lafiyarsa. Karantowa mommyn tayi Mommyn tasake yin shiru tana rasa abin fada. Duk barikinsu da budewar idonsu Allah yasani Bata taba shaawar yayanta su samu ciki tun suna gidaba Koda kuwa na aurene. Tana Nan tana lissafin Shiri da gyaran da zatayiwa 'yarta ayi bikin alfarma duniya ta sheda ta aurar da sauran dayar 'yarta kaman yanda akai komai na alfarma a auren Siddi na farko Dana biyun Amma Ba wannan Damar itada AQEEL sun wargaza komai da rashin Hakurinsu Wanda batama buqatan sanin yanda sukai abubuwansu. Amma babban takaicin da mamakin shine Rena Mata wayon da Amal tayi Dan tasan AQEEL tsaf idan tashine bazai boyewa kowa komaiba. Tana tinanin ko Gama sanin juna basuyiba bare afara Tunanin tarewar Ashe itace Yar wahalar datake tinaninta ita kadai. Kasa wata magana tayi sai Uncle ne daketa tausasa maganar sbd yanda Amal ke kuka da yanda tashiga wani irin kunya da damuwa sosai. Miqewa Mommyn tayi kawai ta haye sama ta shige dakinta ta rufe idanuwanta na sauyawa sbd shikenan AQEEL yayi musu daurinda haukarsu su dukan bazata warware alaqarba da ko ita duk da tana tsananin son jika bataso yazo a wannan hanyarba Kuma duk yanda bataso dinba bazata taba yarda ayiwa yarta abortion ba Koda su umma zasu sheganta cikin ne bazaa taba Mata yartaba Amma Kam wlh daga AQEEL din har Amal sunci Amanar yardar datayi musu Dan taji zafin wannan abin sosai,bakuma komai ne yayi Mata zafinba kaman yanda Amal ta boye Mata da ciki ajikinta har tsawon wata uku sai takejin kanta kaman uwar data Gaza da tarbiyar yayanta tunda har akai ciki a gidanta tana sake da Baki Bata saniba. Siddi ce taja Amal ta rakata har dakinta da Bilkisu tagama gyarawa sbd sanin yau zasu dawo din. Suna shiga dakin Siddi ta Dan rungumeta ta sake rarrashinta tareda qarfafa Mata gwiwa da nuna farin cikinta sosai akan samuwar cikin tinda ai abin rabone gashinan ita tana nema takasa samu Allah Bai nufaba. Bayan fitar siddi ruwa Mai Dan sanyi Bilkisu ta kawo Mata tana Mata sannu dan duk abinda aketa yiwa fada a palon tanaji Kuma itama taga cikin itama Kam gaskia tayiwa Amal din murnar samun cikin sbd harga Allah AQEEL ASAD mutumin arzikine. Kasa Shan ruwan tai ta zauna bakin gado tareda rafka wani irin tagumi tana Shiga tinanin yanda nasa familyn zasu tinkari al'amarin. *****Umma Al-Amin na Isa harabar gidan Bilkees na fitowa daga sashenta tareda mufeeda suna cikin nishadi da walwala tareda kwanciyar hankali sun samu rayuwarsu yanda sukeso. Key ne a hannun mufeeda na motar da zasu fita da ita Suna ganin umman Cameroon Al-Amin na rikota tana fitowa mota duk a yamutse take cikin baqin ciki da tashin hankalin abinda Allah ya hukunta musu. Mufeeda Yi tayi kaman Bata lura da umman da a keta faman kamowaba ta Isa mota tashige tana cewa rigimar tsohuwar Nan tayi yawa,yanzu Haka wata masifar suka sake janyowa kansu. Bilkees kuwa cikin kirsa ta nufi umma tana cewa, "Lafiya kuwa? Meya sameta? Cikin motar take sake kalla tana cewa leqawa tace, "Ina umma? Ko hawan jinin ya tashi ne? A kufule da tsananin takaicinta umman ta kalleta tana debewa rayuwar datakeyi a garin Lagos albarka tana cewa, "Wlh Bilkisu da Aurenki gwara Babu, Son abin duniyarki yasa bakya ganin komai sai rayuwar qarya gashinan kin ja mana hada iri da mugun abu, Duk da kema wlh mugun abun ce hada iri dake ko masifa da asara gashinan yarki tana ganina cikin wannan halin tadauke Ido ta shige mota, Tunda muka hada iri dake ai hada iri da Idon Nera shima ba komai bane tunda dukanku masifar ce....... Tunda umman ke magana Bilkees ke Dan yamutsa fuska tana kosawa da jarabar tsufan umman saidataji kalman data tsayar da gudun jininta da qwaqwalwanta ta zuba Mata idanuwanta gabaki daya a hargitse ta katseta da cewa, "Wane irin kike maganar zaa hada da Idon Nera???? Kai tsaye umman Dan qunsa Mata baqin cikin datake fatan yasa kanta ya juye gabaki daya su huta tace, "Tsohon cikin Mijinki ne a jikin Amal Yar gidan Zainab.... Mufeeda dake jinsu a firgice ta fito mota tana isowa gurin qafafunta na neman hardewa zatayi magana. ##MAMUH# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 71 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 71 Kallon takaicin umma tayiwa mufeeda data iso gabanta jiki na rawa tana sake Tambayar umman abinda ta fada, Bilkees da kunnuwanta ke Jin wata jiniya na qara cikin kanta itama sake maimacin maganar umman take jira sbd abinda ta fada a kwai Yar rudarwar tsufa suke gani. Al-Amin dake gudun ta tambayesa da kanta yakasa Mata qarya juyawa yayi ya shige mota da hanzarinsa yabar gidan Yana Jinjina rigama irinta umman Cameroon Dan yanda ta fada din da gayya yasan so takeyi ta cinnawa Bilkees din hauka. Mugun kallo umman ta sake jifan mufeeda dashi tana cewa, "Da kikaji ubanki zai sake haihuwar wata 'yar ko 'dan shine Kika fito kikazo gabana sbd muguwar tarbiyar da uwarki tai Miki kenan Amma farko da Kika hango ni ranga ranga ko kallo ban ishekiba, Wlh Bilkees kinci Amanar AQEEL da Kika lalata Masa tarbiyar 'ya, Ai duk hakan mukewa kukan wannan cikin na zuriar Zainab ance azabarwa 'yaya uwa ta gari gashinan Muna gani akanki Duk iliminsa da addininsa da iya kokarinsa akan tarbiyantar dake da 'yarsa bayan idonsa wargazawa kikeyi., Ai Allah yaqarama da Amal din tasamu ciki tunda ke kinzama shashashar banza da wofi. Mufeeda ce ta katse umman da cewa, "Haba umman Cameroon sai magana kikeyi kina tsine tsine batareda kinsan komaiba,.wayace Miki Amal Idon Nera nada ciki? Cikin wata nannauyar murya me kokarin Hana Kai bugawa Bilkees ta katseta da cewa, "Idanma tanada ciki wlh ba na mijina bane saidai idan a wajen mazan dakewa uwarta rawar qafa ta samoshi. Sabon kallon firgici umma tayi Mata tana sake tabbatarda Bilkees rufa rufa akai Mata ta amsowa jikanta ita Dan akuwa alamu sun sake nunawa batada hankali, Wannan masifa tayiwa 'dansu yawa Mata biyu Babu wadda ta fito hannun albarka gashi zaa Tara musu 'yayansu, Ita Bilkees hanyar komawa Cameroon take daukowa kanta Dan kuwa ko su dasuke iyayensa duk abinsu bazasu iya sheganta cikin Amal ba Dan yanda taga AQEEL akan cikin ko ita tsaf zai maidata Cameroon ita data haifi uwarsama bare wannan mahaukaciyar matar tasa. Kallon Bilkees tayi tace, "Wallahi tallahi haukarki ta tsaya a iya Nan Idan Kika qi Allah yasa kiyiwa kanki duk mu huta Daman ke mungaji dake,.Ina dalili Haba,mata kullum sai hauka daban daban kinbi kin ishemu mun rasa da balai da masifar Zainab zamuji kokuma da taji jarabar. Ciki dai Amal Idon Nera cikine da ita Kuma na AQEEL ne, dan Allah ki haukace a kaiki gidan mahaukata sai kowa ya huta muji da masifar Zainab kawai. Gaba tayi abinta tana hadawa daga Bilkees din da uwarta data cuceta akai Mata rufa rufa har Zainab da sunan duka Idon Nera tana debe musu albarka abin ya isheta ya ishi tsufanta. daga Bilkees har mufeeda kasa motsi sukayi sbd kashesu da umman tayi da maganganunta da Babu wadda suka gane fes kaman maganar cikin AQEEL a jikin Amal Idon Nera.. Mufeeda da batada taurin zuciya irin na umminta Hannu ta Dora akai tana fasa kuka tace wlh umme shege Suka kwaso zasu maqalawa daddyna, Umme Dan Allah karki Bari ta laqawa daddyna a hadani da wani jinin ace ubanmu daya Dan wlh ban yarda babyn daddyna bane. Bilkees gabaki daya kanta da hankalinta tsayawa sukayi cak Bayan jiniya Babu abinda takeji a kunnuwanta da cikin kanta.. Tabbas an gunguma Mata babbar cuta da munafurci a gidan Nan, Su umma suna sane da AQEEL Yana tareda Amal idan har umman Cameroon Kai tsaye zatace cikin AQEEL ne tabbas To suna saneda meyake faruwa kenan akai shiru aka munafurceta sai yanzu taji wani maganar ciki kawai Rana tsaka, Cabdijam Ai kuwa wallahi tallahi bazata yardaba tafison a masifa ayi balain da kullum umman Cameroon ke kira idan yaso daga cikin ya zube,masu hawan jini ya Haye Suma su zube,masu bugawan zuciya su buga su wuce ita kanta dasukewa kirarin mahaukaciya tayi haukar a kaita gidan mahaukata Amma wlh saita Rama wannan abin. Wato har tsohon ciki kaman yansa umma tafada. Sbd sunason haihuwar batayiba shine suka juya gurin Amal tasamu sbd mutuwar zuciya irin tasu.... Huhmmmnn" ta sauke numfashi Mai tsananin zafi da tiririn zuciya ta fizge key din mota dake hannun mufeeda daketa faman kuka komai batace ba ta nufi mota ko ganin gabanta sosai batayi. Tana fadawa motar ta tada Da sauri mufeeda dake hawaye ta iso ta shiga itama ko Gama rufe motar batayiba Bilkees ta fizgeta da mugun gudu daman masu gadi sunbar Mata gate din bude sbd Al-Amin daya fita da mota itama sunga fitar zatayi shiyasa Basu rufeba. Tana Hawa titi Kai tsaye ta daga wayarta takira Habib daya Saba Mata aikin Yan Media. Yana dauka muryarta na fidda wani zafi tace, "Yan media zaka tura gidan Idon Nera tonan asiri zaayi musu 'yarta Amal tasha nono daya da AQEEL ASAD yanzu Kuma tayo ciki wani gurin tace nasane, Ka tabbatarda wannan labarin ya yadu a ayau dinnan Kuma a yanzu bada jimawaba a tura Yan media gidan suyi Mata tonon asiri da wannan labarin.. Shiru Habib yayi yana cewa, "Bakowane labari fa Yan media ke zuwaba, Wannan abinda kika fada bekai ace sunje dnba sbd abune da kusan koina Ana samun hakan, Suna daukan labaraine akan abubuwan dasukasan Yana zama tamkar abin al'ajabi, Sai Kuma idan na manyan masu kudine da duniya ta sani, AQEEL ASAD Yana daya daga cikinsu Amma Kuma fidda wannan labarin ga media wlh babban hatsarine garemu da wainda ma zasu buga labarin dukanmu AQEEL ASAD bazai barmuba. Cikin baqin ciki ta katsesa da cewa, Ina ruwanka da abinda zai biyo baya kawai ka tabbatarda an watsa zancen yanzu Yan media din su tafi gidanta Dan suna samun labarin gidanta zasu nufa yanzu Dan wlh yau sauna cinnawa gidan Nan wuta. Ko nawa ne zanbada, Zanbaka kudinda zaka bar qasar kaje hutunda sai komai ya lafa yanzu nakeson wannan aikin banason Bata lokaci. Kashe wayarta tayi tareda wurgi da ita bayan motar zuciyarta na wani irin tafasa kanta na neman kuncewa. Mufeeda ma Jin abinda umminta zatayi saitaji sanyi ta dakatarda hawayenta sbd hakan zaisa koina cikin bazaikaiba da duniya ta sheganta auren da cikinma, Daddynta ma idan yayi fushin Dan lokaci zai yafewa umminta tunda Yana sonta itakuma Daman baya fushi da ita kasancewarta tilon yarsa idanba yanzu da akeson kawo Mata wani mugun zancenda bazai karbu ba ta hada uba daya da 'dan karuwa ko 'ya. Gidan Idon Nera ta nufa tana zuba wani irin gudu da mota kaman wadda ta rasa kanta gabaki daya,. Babu abinda takeson gani kaman tai ido biyu da cikin jikin Amal tagansa. Al-Amin kuwa ganin umman Cameroon ta fadawa Bilkees maganar yasan akwai matsala Dan Haka yana baro gidan Kai tsaye asibiti yakoma ya tadda Haj Maryamah ma ta Dan dawo daidai Amma numfashinta ahankali take yinsa ta nace akaita gida kawai. Ganin yanda AQEEL din Kansa ya Dan dauki zafi yasa Bai sanar dashiba Kai tsaye yayi shiru tukuna Saida suka shiga mota suka Kama hanyar gida. Shiru yayi yanata juya zancen to Amma ganin idan saisunje gida Kuma yafada Masa su dawo kaman lokacin kila wani abun yafaru to Amma sbd baida tabbacin ko Bilkees ta fita ko tana gida sai yabari idan sun Isa yaga batanan din ya fada Masa ko kila gidan IDON NERA ta nufa Dan yasan Allah ne kawai zai Hana Mata zuwa gidan. Suna Isa Ana nude musu gate ko shigowa basuyiba ya hango ba motarta a harabar gidan Kai tsaye ya juyo ya kalli AQEEL din cikin damuwa da fargaban inda taje yafada Masa abinda ya faru. "Wat" AQEEL yafada Yana kallon harabar gidan ba motarta ko umma Basu tsaya ajewaba Dan ko qarasa shigowa basuyiba yace Al-Amin ya juya zuwa gidan Maminsa. Shiru AQEEL yayi Kansa na daukan wani irin zafi Wanda irin hakan idan ta faru shiru yakeyi Dan alamar tsananin bacin Rai ko tashin hankalinsa shiru yakesashi. Kallo daya Haj Maryamah tayi Masa tasan yau 'yar wahalar matarsa tayi haukan taba wannan jarababben cikin kila harsu saisun sheda fushinsa da ita kanta Bata taba ganiba Dan na yau din yafi na kullum. Dedeta numfashinta tayi dan dolenta ta Kama kanta sbd Allah ya hutar dasu Cikin sauki mahaukaciyarcan zata musu fadansu da bazasu iyaba Dan gudun fushi da bacin Ransa. Wayarta ta daga ahankali ta saka Kiran ummanta taca a Aiko Mata driver yanzu yazo gidan Idon Nera ya daukota ya dawo da ita gida Dan ita ko gidan bazata iya shigaba gwara driver yazo ya juya da ita. Ummanta najin hakan tasan wani balain Yakuma bullowa tunda taji Maryamah a gidan Zainab Dan Haka da kanta ta biyo driver din sukaje daukan Haj Maryamah din. Bilkees dayake ta tsaya cire kudi masu yawan gaske tabawa Habib kafin ta wuce gabaki daya baa hayyacinta takeba shiyasama har lokacin Bata Isa gidanba. Amal data Gama kuka ta rarrashin kanta tayo wanka tareda alwala tayi sallah tana idarwa ta fito ta nufi dakin mommynta jikinta a sanyaye. Tana tura kofar dakin mommyn zata fito itama. Kallonta tayi tana sake kallon cikin daya fito a straight doguwar Rigar data Sanya da hula. Ita kanta Mommy kunyar cikin takeji shiyasa abin yazo Mata a wani iri. Sun shammaceta,sun Kuma Bata mamaki iya mamaki wlh. Wucewa zatayi Amal din ta riqota da sauri tana sake Mata hawaye cikin sanyin murya tafara Bata hakuri tana kokarin fada Mata lokacinda AQEEL yafara saninta... Dakatar da ita Haj Zainab din tayi tana cewa Bata buqatan jin lokacinda suka zama Ma'aurata. Siddi ce ta fito ta qaraso tareda riqe mommyn itama tana Bata hakuri tareda tinatar da ita jikan datake buqatane yazo maimakon tayi murna Kuma sai tana fushi Bayan itace taketa rokon Allah yabata jikan gashin yabata tunda gurin roka jikan kawai take fada bawai tace ga wadda takeson ta haifo jikanba. Batace komaiba amma yanda ta Dan sake kallon Amal da cikin yasa Suka fahimci bawai cikin ne batasoba kwata kwata yanda komai na yanayin yazo. Saukowa sukayi Suka nufi dining Siddi na riqeda Amal datace batajin cin abincin Amma sbd kallon da mommy tayi Mata yasata saukowa taredasu cin abincin. Suna saukowa Anty Fareedah da uncle Lulu suka shigo palon ko dining Basu qarasaba Bilkisu ta shigo tana kallon Uncle Lulu tace, "Hajiyar Mahaifiyar Sir AQEEL ce ta iso tana harabar gida. Rintse Ido Haj Zainab tayi ahankali sbd tasan Daman zaa Rina, Tasan saisunzo gida sbd bazasu taba karban cikin nanba, Tasani sai sunzo sun aibata cikin da ita da yayanta a gidanta Dan Haka itace tafara nufar kofa tareda uncle Lulu kafin su Amal din gabaki dayansu Suma Suka bi bayanta. Umma kuwa isowarta kenan daukan Haj Maryamah da Basu Riga sun isoba Dan tafisu kusa da hanyar gidan akan ta inda suka biyo su. Motarta Suka nufa dukkaninsu itama tana ganin sun tinkarota ta fito fuskarta a daure tana kallon cikin Amal dayake tsole idanuwanta. Kafin suyi wata magana motar Bilkees ta kunno kai cikin harabar gidan da baa Gama rufe gate dinba cikin wani mugun gudu daga nesa ta hango Amal da mommynta da umman Cameroon guri daya ga cikin da idanuwanta tsabar baqin ciki da fita hayyaci suke nuna Mata kaman yanzu zaa haifesa Kai tsaye Bata tsayaba ta danne motar tayi kansu Mufeeda wani razanannan ihu tasake tana Kiran sunan ummin tata Amma idanuwan Bilkees sun rufe so take tayi cikinsu da motar matsalarta taqare daga yau din idan yaso taje gidan yari ta yarda, Dan kuwa Amal Idon Nera da Zainab Idon Nera sai umman Cameroon sune babbar matsalarta a yanzu. Cikin mummunan tsoro da tashin hankali da gigicewa mufeeda ta fizge steering motar Suka daki motar Haj Zainab dake gurin take duka motacin suka farfashe da tasun data Haj Zainab. ##MAMUH# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 72 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 72 Umman Cameroon datayi suman tsaye tareda saddakarwa zuwa lahira tuni qafafunta Suka fara rawa tana zare Idon hankalinta na kasa dawowa jikinta da abinda taga Bilkees taso aikata musu, Haj Zainab ma gabaki daya ta shiga mummunan tsoro da tashin hankali tareda rungume 'yarta datasan sbd ita Bilkees din takeson kashesu, Amal kuwa tsabar tashin hankali da firgita kullewa mararta tayi take ta rige cikin tana neman durqusawa jikinta na rawa. Al-Amin da kusan saura kadan shima yayi cikin su Uncle Lulu gurin buge mota Bilkees din daga Yi kansu Amal bugun motar Bilkees din yayi tasu suka tadan fashe daga gaban. Haj Maryamah data rikice gabaki daya alokacinda Suka dannowa motar Bilkees data rigasu shiga Dan kusan tare Suka shigo layin Amma tarigasu Shigewa gidan akan idonsu tayi kansu umma tini jinin haj Maryamah yakusa kaiwa dari biyu da 'dori sbd ganin ummanta da zata tafi lahira ba shiri sosai ta firgita tashiga mummunan tashin hankali. AQEEL daya Gama girgiza matuqa shima Yana fitowa motar Kai tsaye Amal dasu Mami ke tallafowa ya nufa ya taro jikinsa Yana Kiran sunata da wani wata shaqaqqiyar muryar da tsananin bacin Rai da zafi Mai tsanani suka dashe Masa ita. Ganinsa yasata bude idanuwanta akansa tanajin tsiwon mararta na qaruwa kafin kace me sai jini yafara biyo qafafunta. Wani mummunan tashin hankalin da Babu Wanda ya taba Tunanin zai shiga duk ya shigesu musamman mommy da ahalin Idon Nera din dukkaninsu ita kanta Haj Maryamah da umma tashin hankali suka shiga Yau kowa yasan da cikin Kuma ace yau idin zai bare,Babu Wanda zaiso hakan,.shi Mai cikin ko maganarsa baayi Dan Haka Bai tsaya jiran kowaba ya dauketa Kai tsaye Yan nufi mota da ita tun kafin yaqaraso Al-Amin ya bude Masa yashige da ita a jikinsa Wani mugun ribas Al-Amin yayi dashi ya fita gate din gidan kafin ya juya yahau titi da mugun gudu suka nufi asibiti. Uncle Lulu da Ransa yagama mummunan baci fiyeda yanda ake tunani Kai tsaye Yan SARS yakirawa Bilkees da 'yarta tsabar baqin ciki da takaici. Ita kanta Haj Zainab Bata damu da matakin da uncle Lulu din yadaukaba kafin suyi wani motsi saiga ya Media din data Kira sun iso kofar gidan tareda shigowa harabar datake bude sbd masifar data afku. Daga ita har mufeeda sun Dan bugu Amma bawani ciwo sukaji ba fitowa mota sukayi tana bude Idon inda zataga Amal Dan batasan AQEEL yazo ya dauketaba Dan Saida kanta ya dawo daidai daga buguwar da yayi Suka iya fitowa motar. SARS office na kusan kusa da Anguwarsu Dan Haka kafin kace me Suma sun iso ba wata wata suka cafketa Yan media kuwa abin yaqara musu armashi take guri yacika aka wuce da ita abin baqin ciki su haj Maryamah na kallo rayuwar dansu da Mai mutunci da qima da girma a idanuwan mutane tazama abar daukan media da Allah wadai sbd rashin matar albarka. Asibiti Haj Zainab dasu Siddi da hankalinsu ya tashi Akan Amal Suka nufa itama Haj Maryamah asibitin Suka nufa itada umma a motar da umma tazo da ita Har lokacin umma Bata Gama dawowa hannyacintaba daidai Bayan ajiyar zuciya akai akai Babu abinda takeyi sbd ta girgiza ta firgita matuqar gaske, Duk haukar dasuke Kiran Bilkees da ita Bata dauka Dagaske dai batada hankalinba sai ayau data kusa hadata da malaikun azaba Dan kuwa kafin ta hadu da malaikun rahama ta tabbatarda azabar markadar da motar zatayi Mata ita zata fara Sha kafin ranta ya fice. Kalma daya takasa fitowa daga bakinta sbd Bata Gama fitowa daga shock ba, Sai yau sukasan asalin yanda shock yake ba irin Wanda Suka Saba shigaba na bacin Rai Ashe. Ita kanta Haj Maryamah yau ta dandani asalin shock in gaske data hangi mahaifiyarta zaa niqata da mota da tsufanta Bilkees taso gana Mata azabar da ko a labari ba Dadi. Koda suka Isa asibiti Kai tsaye har Amal na labour room su Dr tayo na kanta Ana dubata Dan cikin Kam ya zuba. Har Suka zo Suka tsaya taredashi a office din Dr tayo suka zazzauna jigum jigum Babu Wanda ya iya cewa komai sai Satan kallonsa sukeyi sbd yanda gabaki daya Babu Wani rahama ko fuskar da wani zai iya magana a gurin sai kallon kallo kawa sukeyi gasu aguri daya yau din Amma Babu damar fada da juna Dan yau duk Wanda yai fadama kila AQEEL yafesa zaiyi tunda sunkoma kaman sune 'yayan shine uban sbd rashin tinaninsu. Dr tayo Allah yabasu nasarar Hana cikin zubewa Ya tsaya saidai zuban dayayi kawai Dan Haka Dr tayo tace Gaskia zata riqeta a asibiti sai tasamu qarfi sosai Dan ta fahimci akwai rigimar da akeyi a gidan. Jin ansamu daga Amal din har cikin suna lfy yasa Suka samu damar fitowa kurmanci wucin gadin dasuka shiga Amma still dai Babu Wanda ya iya yiwa AQEEL magana sbd shima dai baicewa kowa komaiba. Uncle Lulu da aketa kira sbd zancen kamun Bilkees din daya fara fita sunan AQEEL na neman baci aciki yasa yaje da Kansa SARS aka saketa ta hau motan haya ta nufi gida da yarta datasha kuka har idanuwanta basa gani, Suna zaman zamansu ta rasa meya jawo musu wannan wagararriyar rayuwarba. Tsoronta abinda daddynta zai musu idan yaji wannan abin da umminta takusa aikatawa. Gashi kusan kila kowa yaji abinda sukayi tunda a Media din dasuka Kira sun hada hardasu sun dauki rahoton sun hada da Wanda Suka Basu. Suna Isa gida ba kowa har lokacin su umma suna asibiti tareda AQEEL dayake cikin wani irin Hali na qunci da bacin Rai tareda baqin cikin rayuwar dake gudana a familynsa, Kobai fadaba dukkaninsu sunga halinda yake ciki Kuma sun tabbatarda Yana cikin qunci Mai tsanani, Bayan daidaituwar Amal shi kansa saida Dr tayo Suka dubasa tareda Dr Abdulsamad salees yayan Dr Inayah A majeed sbd kirjinsa dake ciwo Wanda alamu ne dake nuni da gap yake da kamuwa da ciwon zuciya koma zuciyar ta buga kowama ya huta sai suci kansu. Haj Maryamah da umma da Zainab dasuka ji wannan mummunan labarin hankalinsu tashi yayi Umman Cameroon datafi kowa saurin kuka fasa kuka tayi tana tsinewa zuriarda Bilkees ta fito tana tsinewa aurenta dabai qaresu da komaiba bayan haihuwa daya. Haj Maryamah ma kuwa kasa cewa komai tayi Dan tunanin Mijinta ne yadawo Mata matuqar wani Abu yasamu AQEEL ya bar Mata duniyar to me zata zauna tayi., Ita rayuwarta a qunci ta taso a qunci tayi rayuwa gashi haryanxu a qunci take takasa samun farin cikin rayuwa sbd balai da masifar abinda yake zuciyoyinsu. Haj Zainab ma sanyi jikinta yayi da 'yayan nata suke cikin wannan masifun daga wannan sai wannan gashi yazo ya Hadu da mahaukaciyar Mata ya aura zata kashesu taja Masa masifa sukuma ta kashesu lokacinsu Bai qarasa yiba, Son zuciyarsu umma yakaisu ga kwaso Masa masifa gashinan masifar harsu tana neman gagararsu. Sai dare suka tattara suka koma gidajensu gabaki dayansu aka bar Anty mommyn a asibiti tareda Siddi sune zasu kwana da Amal. Shi kansa shawara likitoci suka basa na ya kwana anan asibiti taredasu su samu su qara duba yanayinsa Dan Allah ne kawai ya tsaresa ya Hana zuciyarsa bugawa a yau din. Umma dasuka Isa gida taji su Bilkees din sun dawo suna gida Jin tayi kaman hankalinta zai tashi sbd yanzu Bata yarda da Bilkees ba Tanada tabbacin zata iya Cinna musu wuta da daddare a wayi gari sun gama soyewa tas dan Haka fir taqi yadda su kwana gidan Acikin Daren Suka koma gidan karatunsa acan umma tasamu nutsuwa dayake dame aikinsu sukaje Dole a Daren tayi musu abincin Basu wani ci ba sbd Haj Maryamah datakejin wani nauyi a zuciyarta gameda halinda akace 'danta na ciki. Haka Suka kwana cikin damuwa da sanyin jiki. Itama Haj Zainab a asibitin damuwar take ciki wadda tasata Tina lokacinda AQEEL din Yana qaraminsa yanda take tarairayarsa idan baida lafiya kaman itace ta dauki cikinsa ta haifesa., Idan har sbd damuwarsu da quncin halinda suke sakasa ne sbd qiyayyarsu da juna yake neman Shiga wani mugun halin ita ta zubarda nata makaman yaqin, Zata dauke Ido daga duk abinda su Haj Maryamah da umma zasu Mata idan har ba cutatar Mata da 'ya zasuyiba zata dauke kai tunda Daman bazasu zauna su tsufaba suna Abu daya Dole wani zai saki Dan Haka ita tasaki Suda suka Saba wahalar suyita yi har ranarda suma Suka gaji Suka aje. Ita kanta bilkees a zaune ta kwana cikin tinani da tashin hankali da baqin ciki tareda qunci kala kala, Batasan meya shiga kanta aikata abinda ta aikata dinba Amma Kuma duk da hakan Bata datasanin abinda tayi tasoma ace tahau kanta da motar cikin ya zube anyi duk abinda zaayi shikenan. Baqin ciki da takaicin mufeeda data hanata yasa tunda Suka dawo ko kallon mufeedan batayiba gashi tabi ta isheta da kukan abinda daddynta zaiyi idan yaji abinda sukayi din. Koda gari ya waye babban abinda suka tashi dashi shine yaduwar AQEEL yasha nono daya da matarda take daukeda cikinda ake tinanin nasa ne Koba nasa bane. A lokacinda AQEEL yasamu labarin rufe idanuwansa yayi ahankali tareda fara karanto adduoain sanyaya zuciya daga fushinda zai iya Kai mutum ga aikata babbar barna. Shi kansa Al-Amin dayayita fama da ya media akan dakatarda yaduwar labarin koina Kansa ya masifan daukan zafi tareda Allah wadai da Mata irin Bilkees sbd Babu Bata lokaci bare wahalarda Kai Suka gano Bilkees ce da aikin. Familyn Idon Nera basuyi wani mamaki ba sbd zuwa wannan lokacin sun San komai familyn AQEEL ASAD zasu iya aikatawa dan Haka wannan ma qaramin aikinsu ne, Kawai dai abinda ya Sosa ransu shine alaqarda cikin Amal dinsu yakedashi a labarin Wanda zai iya saka a sheganta Mata baby Dan Haka uncle Lulu ya tashi tsaye shima ya soke labarin tako Ina shida Al-Amin harma dasu Barr Salahudeen Dan AQEEL Saida akai da gaske kirjinsa ya Dena radadin ciwo. Wunin ranar Haka duka families din biyu suka yisa cikin damuwa da bacin Rai Kuma har wannan lokacin Babu Wanda yasaka Bilkees ko yarta a Ido. Su kansu su umma a asibitin Suka wuni cikin baqin ciki da jimamin wannan sabon kuma abin daya Kuma bullowa Bilkees Tasha tsinuwa da munanan alkabai daga bakin umma. Amal ma tunda ta warware tasamu sauki takeson ganin Mijinta Amma ba Dama sbd su mommynta dake dawainiya da ita da tarairayarta kaman ba itace ake fushi da itaba a jiyan. Sai yamma aka sallameta shima sai alokacin sukaga juna daya shigo dakin ya fita da ita da Kansa a motarsa ya dauketa su mommy Kuma a motan uncle Lulu Su umma ma a tasu motar. Hanyar gidan karatunsa Al-Amin ya nufa dasu ta juyo da fuskarta ahankali ta kallesa shima ita ya kalla din tareda riqo hannunta yakai bakinsa yayi kissing ahankali batareda ya iya cewa komaiba itama Kuma Batai Masa maganarba sbd lura da tsananin bacin ran dayake qasan Ransa kwance bayason magana sai kawai ta lafe jikinsa Yana zagayeta da hannayensa. Mommy na ganin inda ya dosa ta sauke numfashi Mai nauyi sbd tasan dama zaa rina bazai Bari Amal din Takoma gidaba. Rakasu sukai har gidan Dan Haka motocinsu uku a gidan suka shiga gabaki daya ko Gama fitowa mota basuyiba saiga motar gidansa daya tasake shigowa gidan suna ganin Bilkees aciki mommy dasu Siddi Suka nufi Amal Suka tsaya Mata Dan kuwa yau tayi gangancin taba Amal dukan mutuwa zasuyi Mata sai Mijin nata yasaka ganeta. Amal data kallesa shima ita ya kalla tareda lumshe Mata Ido alaman ko da wasa kada ta daga hankalinta bare wani Abu ya Samu ita ko babynta. Ganinsu gabaki daya a gidan yasa hankalin Bilkees tashi Dan Bata dauka zata samesu a gidan ba gurinsu umma tazo taji qiyayyar dasuke Mata Meye dalili. Umma na ganinta ta tareta tareda nesantata da inda take nufa gurin AQEEL dasu Amal tace, "Ke tsaya, Yo daga Nan ki tsaya kiji sakamakonki Dan idan natina AQEEL yafada Miki ranarda zancen maganar Shan nono ta fita daga gurinki a iyakar Aurenki. ##MAMUH# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 73 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 73 Wani numfashi Bilkees din ta sauke Mai zafi tanajin kaman ta shaqe umman Cameroon ta sumar da ita Dan neman haukatata takeyi, Duk balai da masifar data sameta a bakin umman Cameroon take fara jinta. AQEEL ta kalla zatayi magana ya juya ya kalli Maminsa ahankali cikin nutsuwa yace, "Mami kije gida da ita zanzo na dauketa daga baya Amma abar Nan da ita yanzu. Daman Haka su mommyn keso Dan Haka Suka fara kokarin barin gurin da Amal Dan su basa buqatan kallon tashin hankalin da zaayi a gidan. Da Babu saduda ko nadama a tareda Bilkees din. Kallon Umma yayi da dukansu abinda zai fada suke jira Dan baya buqatan dogon hayaniya tunda kowa yayi son Ransa ya gama. Bilkees ya maida idanuwansa akanta Kai tsaye ya furta Mata kalman saki tareda kallon Al-Amin dayake gefe yayi shiru shima Dan yasan shirun maigidansa ba kyau. "Kasiya Mata ticket yau..... Kallonsa Bilkees keyi idanuwanta na sauyawa jajira muryarta na wata irin rawa kanta na daukan hayaqin kalman sakin daya furta Mata gabaki daya zafi da tiriti zuciyarta keyi tace, "Akan cikin da bakada tabbacin nakane zaka sakeni kokuma Akan yanzu kasamu 'dan kanka shine Ni zaka sakeni bayan kaima din ai ba haihuwar kakeyiba Dan Haka wlh cikin Nan ba naka bane., Kan Amal dasuke dap da Shigewa mota tayi zata shaqurota Kusan daga shi har Al-Amin dasu Siddi tareta sukai Ta qwace da qarfi tana cewa, "Wlh ba cikinsa bane tunda shima bata yarda Yana haihuwaba Kama yanda akace batayi. Amal tsayawa tayi cak tareda juyowa tana kallon AQEEL da jikinsa ke wata irin rawar bacin Rai da baqin ciki Mai tsanani Amma bazai iya daga hannunsa ya shararawa Bilkees mariba Dan a yanzu kallon Mara lafiya sosai yake Mata. Kallon Amal yayi kafin ya kalli Mami dasuma duk shock na zancen Bilkees yasa Suka rude yace su wuce kawai. Mota Suka shiga suka bar harabar gidan sai a lokacin ya kalli Bilkees da mufeeda ta riqeta tana Kiran sunanta da qarfi sbd itama zuwa yanzu ta yarda da kalman dasu umman Cameroon ke fadawa umminta batada lafiyar qwaqwalwa. Hawaye mufeeda takeyi tana riqe Bilkees din Dan kuwa ta tabbata kan mahaifiyarta ya juye tunda tana fadan maganganun dake Kama da juyewar Kai. Haj Maryamah mutuwar tsaye tayi Saida umma tajita tsit ta girgiza ta tana Kiran sunanta duk da itama ta shiga shock din Amma Kuma ai Basu fahimci me Bilkees din ke nufiba dan da alama kanta yagama juyewa dai daga qarshe. Ciki suka dunguma Bilkees ko ganin gabanta batayi tabiyo bayansu mufeeda na rirriqeta tana kukan auren iyayenta daya rabu dana kan mahaifiyarta data yarda da itama ya juye. Suna shiga Haj Maryamah taja ta tsaya cak tareda kallon AQEEL da dukkanin idanuwanta dasukai jajir Dan kuwa ta Jima itama Bata nuna Masa ikonta na uwar data haifesaba Amma zancen Bilkees ya girgizata fiyeda zato Dan Haka Kai tsaye muryarta da kirjinta na nauyin idan da gaske Bilkees take fadan baya haihuwa Ina ya samu mufeeda Kuma cikin Amal din kenan shima ba nasa bane. A yanayin muryarta ya fahimci bacin Rai da nauyin zuciyarta tareda girmanta na uwa data fidda Nuna sosai Dan Haka ya rintse idanuwansa ahankali ya bude danshi mufeeda kome ta zama 'yarsace Kuma Bilkees ce ta Bata Masa tarbiyarta da rayuwarta Dan Haka baiso zancen ita ba jininsu bane ya fita dinba Dan zai hadata da duka 'yayan dazai Haifa ya riqesu a matsayi daya duk itama tsaf zata fuskanci hukuncinta Akan haukar uwarta datake dauka. Bilkees dataga zuciyar Haj Maryamah na bugawa da sauri sama sama tasan zance daya zai buga zuciyarta Dan Haka ta kalleta Kai tsaye tace, Bana haihuwa baya haihuwa mufeeda ba 'yarmu bace,ba jininmu bace, Bamu muka haifetaba,Bai taba haihuwaba,baida 'da ko daya a duniya, adopting nata mukayi Dan Haka ko yanzu cikin da ake magana yanzu ba nasa ban....... ahankali taji saukar wani lafiyayyan Marin daya dauke jinta da ganinta atake Dan kuwa dif tayi ta tsaya cak wani qara na amsa kuwa cikin kunnenta da kanta. Hannunta ya Kama ya fito da ita har cikin mota ya sakata yacewa Al-Amin yakaita gida ta dauki abinda zata dauka yakaita airport kada yabar gidan saiya tabbatarda yakaita airport. Haj Maryamah ma kuwa da umma kaman yansa Bilkees din taso AQEEL Suka zubawa Idanuwa Babu Mai iya Jan numfashi daidai Ahankali ya kalli mahaifiyarsa yafada Mata adopting mufeeda sukai da gaske Amma maganar cikin Amal ba nasa bane karma Wanda yafara wannan tinanin. Heart attack ne ya Kama Haj Maryamah agurin ta yanke jiki ta Fadi umma na ganin yarta ta zube itama Daman zuciyarta takusa bugawa da shock din take itama ta silale qasa. Mufeeda kuwa kasa motsi tayi a inda take tsaye har aka kwashi su umma akai asibiti dasu Bata motsaba sai daga baya itama ta yanke jiki a gurin ta Fadi saidai mai aikinsu umma tayi kanta tazuba Mata ruwa Dan batada zabin daya wuce hakan. A asibiti kuwa suna Isa wannan karon ummansa jikin yafi nako yaushe Dan kuwa Kaman sashenta ne yake neman shanyewa Amma dai likitoci nata kokarinsu. Umman ma Saida ta kwana ta wuni kafin aka samu ta farfado tanaji tana gani wannan karon ko bakin tsinuwar batadashi ya mutu. Mufeeda na gida tayi kuka tai ihun tayi suman ta farka Amma Babu kowa daga ita sai masu aiki a gida daddynta Yana asibiti taredasu umma idan yadawo gida da daddare samansa yake Shigewa baya buqatan ganin kowa. Gabaki daya Kansa da zuciyarsa neman bugawa sukeyi shiyasa kosu Maminsa kwana biyun Bai iya zuwa gurinsuba Dan yasan Amal da babyn suna lafiya tunda suna tareda Maminsa hakama Al-Amin ya sauya musu securities masu tsananin gaske da tsaro. Halinda yake ciki yasa dukkaninsu Yan gidan IDON NERA din Suka shirya Suka ziyarci su Haj Maryamah din a asibiti Kuma sun tausayawa Haj Maryamah sosai ganin yanda take kwance kaman ba wadda Rai yake jikintaba. Umma ma taji sauko Amma Kam Bata iya ko doguwar magana idan ba ganin tayi 'yarta ta farfado ba. Amal da aka barta a dakin Haj Maryamah din daga ita sai shi kowa ya fice Amma takasa ficewa tabarsa suna Gama ficewa siddi datayi na qarshe ta rufe musu dakin. Ahankali ta Isa gurinsa ganin irin kallon dayake Mata idanuwansa sunyi wani irin laushi kaman ba AQEEL ASAD dintaba. Zama tayi a kusa dashi tareda Kai hannunta kan nasa ta sarke hannuwansu ahankali tace, "Insha Allah zata samu sauki ta warke. Kallonta yayi tareda kissing hannunta ya janyota jikinsa ya cusa Kansa cikin wuyanta ya shaqi qamshinta ya sauke Ajiyar zuciya kafin ya sake matseta jikinsa Yana shafa cikinta ahankali yace, "Nayi missing naku. Lafewa tayi jikinsa tana cewa, "We miss you too". Wani qayataccen murmushi ya sake Yana kissing lips dinta kadan yace, Kina cin abinci sosai yanzu? Gyada Masa Kai tayi tana qarawa da cewa Amma ba sosaiba. Shafa wuyanta yayi Yana cewa, Meyasa?? Kallonsa tayi tana Dan narkewa tace, "Bazan iyaba. Bakinta ya Kama ya tsotsa Yana shinshina qamshinta da yayi masifar kewa yace Takoma gida kafin yayi loosing control na Kansa akanta. Koda suka fito su mommy sun wuce sun barta da Haka suka komawarsu Suka cigaba da abubuwansu yabita duk ya tsotse sai yamma Suka dawo gida ya kawota da Kansa har palons sama Dan su mommyn na can. Suna shiga ta zame hannunta a nasa tareda nufar guri ta zauna tana kallon mommy dataqi nuna taga hannunta acikin na AQEEL din. Ganin ya zauna yasa itada Siddi Suka koma dakinta Siddi na tsokanarta Akan taga rigarta duk ta yamutse. Banza tayi Mata sbd batajin zata iya biyewa iskancinta. Fira yayi sosai da Maminsa har dare Yana gidan da zasuyi dinner qiri qiri yace akai Masa Masa Palo zaici tareda Amal. Bilkees da akace takai musu palon sama kuwa tana zuwa saita Kai dakin Amal. Kunyar abinda ya fada yasa Amal tace batajin yunwa bazataci abincinba Mommy Kai tsaye tace taje ta tayasa ci idan Bataci ita. Murmushi yayiwa mommyn Yana cewa "thank you Mami" Suna Hawa saman ya janyota jikinsa Yana cusa Kansa jikinta sbd shima da ba wata yunwar yakejiba Dan Saida Suka biya taci abincin talindo steak house taci abincinsu datakeso acan kafin suka nufo gidan. Suna shiga bedroom dinta ya tura musu kofar tareda sake Shigewa jikinta Yana shafa cikinta da qasan mararta Yana lumshe Ido Cikin Jin Dadin qamshinta da taushin fatarta. Juyowa tayi suna fuskantar juna cikin wata narkakkiyar murya Mai kashesa da Jan ajinta tace Masa, "Abincin zaiyi sanyi fa.. Zaunawa yayi kan sofa tareda janyota jikinsa ya zaunar kan qafafunsa Yana kallon fuskarta zuwa cikinta yace, "Idan yayi sanyi zakimun warming nasa daga baya,uhmmmnnn?? Gyada Kai tayi batareda tasaniba sbd yana maganar ne Yana zura hannunsa cikin free doguwar rigarta Mara nauyi irinta Yan gayun masu ciki. Yawo yake da hannuwansa cikin rigarta Yana shafa koina tareda tsayar da hannun a kirjinta Yana shafa lace din padded bar din dake jikinta. Kansa ya saka cikin wuyanta Yana shaqar kamshinta Yana lumshe idanuwansa hannunsa daya na kamo fuskarta.. Wuyanta yafara fidda harshensa yayiwa wata irin lasa kafin ya maida harshen a kunnenta ya tsotsa fatan kunnen Yana sake matse jikinsu Dana juna. Wani numfashi Mai sanyi ta sauke lokacinda yake gangaro da harshensa daga wuyanta zuwa kirjinta Numfashin nata ya sake shiga Kansa ya qara yamutsosa. Hannuwan rigarta ya zame ahankali Yana kallon fuskarta rigar ta zame zuwa qugunta ya zubawa bra dinta Ido da kusan koyaushe duk bra din data saka fizgar hankalinsa takeyi., Dan qaramin cikinsu ya zubawa ido Yana kalla cikin kaunarsa da kaunar uwarsa, Fatarta yaci gaba da lasa Yana kissing haryazo fuskarta ya Kama lips dinta ya tsotsa kadan ya sake Yana kallonta itama shi ta dago ta kalla da idanuwanta dasuka narke Masa da tsananin so da shagwaban kewansa. Bra dinta ya balle daga baya tareda zarewa ya jefar gefe Yana sake hade bakinsa da nata suna tsotsan juna abin na jijjiga qwaqwalwansa dan duk lokacinta tayi kissing dinsa zaucewane kawai bayayi. Komai nata tsananin sonsa yakeyi, Komai tayi yanaso, Koya tayi shima yanaso Dan Haka koya ta tabasa saiyaji Yana neman zarewa Amma idan Suka fita mutane ya fuske tareda kamewa kaman bashiba. Abubuwan daya ringa matane yasata fara hawaye sbd tuni a inda suke shima dayake Yana sane da inda suke din Kuma a yanzu da akasan Yana tareda matarsa bazai iya Mata komaiba a gidan sbd girmamawa da Hana ciwa Maminsa fuska Da saka matar tasa a kunya. Zazzafan Wasa sukayi batareda aikata komaiba yagama tsotseta da lalubeta tukuna yabarta Suka samu nutsuwarsu ta dawo dadai ya ce saitayo Masa warming na abincin. Kallonsa tayi tareda narke fuska tace, "To mezaa ce mun tsayayi har abincin yayi sanyi?? Ni gaskia kunya nakeji. Kyaleta yayi yace takira Bilkisu a waya. Tana kiranta Bilkisu na zuwa yace taje takawa musu tea kawai da snacks. Kwashe abincin Bilkisu taje dakin Amal tayi dayake sun dawo Palo sun baro dakin kuka har lokacin su umma na qasa sunqi hawowa Dan tsoron irin kallon dataga AQEEL nawa Amal takeji kada suyi Mata abin kunyafa a gida. Suna ganin Bilkisu ta sauko da abincin da aka Kai Babu abinda aka taba kowa yayi tsit sukai kaman Basu ganiba. Saida yabata tea da cake da Kansa abaki taci ta koshi itama ta Dan basa sama sama duk da kusan na bakinta ne take basa Haka Suka Gama shiriritarsu Suka sai kusan after 11 ya bar gidan. Washe gari da safe shine yazo ya dauketa sukaje asibiti aka dubata daga can suka dauko umman Cameroon da aka sallama Suka maidata gida yarage ummansa ce kawai a asibiti. Itama dai Ana shirye shiryen fitarda itane waje. Daga gidansa gida ya dawo da ita ya wuce office Dan yanason ta dawo gidansa Amma ummansa yakeson ta farfado tukuna idan Bata farfadoba waje zasu fita da ita bazaiso barin Amal ita kadaiba Kuma shiyasa yabarta gidan tukuna. Anata shirye shiryen fita da Haj Maryamah datake neman share sati biyu a kwance harta Shiga na uku saigashi kwatsam Allah ya farfado da ita batareda tasamu shanyewar Rabin jikin da akai tsammaniba. Umman Cameroon farin cikinta na dawowar yarta daidai yasa batasan lokacinda ta ringa rawar jikin zuwa asibitin ba. Shi kansa yashiga wani irin yanayi na farin ciki da samun nutsuwa tareda godiyar Allah. Haj Zainab ajiyar zuciya tayi tareda Jin wani Abu daya tsaya Mata a kirji ya fada Mata batareda tasan menene ba alokacinda Amal ta sanar da ita umman tasa ta tashi. Saida ta kwana ta wuni da tashi kafin suka dungomo Yan gidansu sukazo Suka dubata sai kallon kallo akeyi da juna Babu ta cewa sbd ita kanta Haj Maryamah din tunda ta tashi batason magana Dan kirjinta Bai Dena ciwoba Allah yasani Sunci amanarta dasuka hainceta da wannan lamarin, Da badan Amal nada cikinsaba kenan da Haka zasu rufeta ya mutu kokuma ita ta mutu Basu samu wani jininba. Sallamarta akai daga asibitin Kai tsaye ya dauketa a motarsa ita da Amal wadda yau bazai iya kwana baijitaba a jikinsa. ##MAMUH# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 74 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 74 Dayake shine yake driving motar da Kansa daga asibitin,Amal ce a gefensa gaba sai Haj Maryamah din a baya tareda umma dakejin tsananin farin ciki sbd harta fara fidda Rai ga tashin yarta tana duban yanda zatayi rayuwar ita daya Bayan sun Saba duka rayuwarsu a tare dasauran abubuwa. A gaban motar AQEEL waiwayowa yayi ya kalli Amal datayi wani iri sbd hanyar gidansa daya nufa, Bata taba zuwaba Kuma batada shaawan zuwa sbd batason hayaniyar fitinar duka yan gidan. Idonsa ya Dan zuba Mata yayi Mata wani kallon tarairayanta Ta sake Dan narke Masa fuska alaman ita gida zai kaita idan ya ajiyesu kokuma Ahmed yazo ya dauketa. Maida Kansa yayi a hanya sbd yanda take narke Masa idanuwanta Kansa juyawa yakeyi Hannun yakai fuskarta ya matsa kumatunta kadan ahankali yana Dan girgiza Mata Kai cikin kulawa alaman aa ga abinda take nufi na komawanta gidan Maminsa. Haj Maryamah data zama kurman qarfi da yaji tana ganin abinda yake faruwa ta maida kanta a hanya zuciyarta na bugawa tana kokarin daurewa kanta. Umma kuwa da bakinta Bai cika shiruba akan zance Baki ta Dan sake tana satar kallonsu sbd kaman da alamar gabaki daya AQEEL ya manta dasu a motar. Har Suka Isa gida idanuwansa rabi a hanya rabi akan Matarsa dake gefensa ita kanta Amal din duk tabi ta narke sai rikitasa da idanuwanta takeyi. Umma daqyar taga sun Isa gida karsu saka zuciyar 'yarta ta qara bugawa, Yana parking harabar gidan Suka fito motar umma ce da Haj Maryamah din sukai gaba zuwa sashensu shima hannunta ya riqo jikinta na sanyi da zuwanta gidan Dan bazata iya Masa rigima bane sbd ummansa da Babu lafiya. Kai tsaye bayansu umman sukabi har lokacin Yana riqeda hannunta sbd yasan tana cikin wani Dan yanayi na zuwanta cikin ahalinsa. Suna qarasowa palon su umma harsun zauna Jamila da habiba Masu aikinsu harsun fito sunawa su Haj Maryamah sannu da jiki dakuma dawowa gida. Shigowarsa yasa Suka bar palon bayan sun Masa barka da shigowa suna satar kallon Amal da hannunta yake cikin nasa batareda taji komaiba a gaban iyayensa. Zaunawa sukai har lokacin tana gefensa Dan harga Allah Bata sakeba Batasan mezatayiba a gidan. Mufeeda ce tayi sallama tashigo jikinta da murya a matuqar sanyaye. Kallonta umma tayi lokacinda ta qaraso cikin palon tazo gefen AQEEL tana satar kallonsa da Amal dake gefensa wadda ko juyowa batayiba ta kalleta. Cikin sanyin murya tace, "Daddy barka da dawowa. Dagowa yayi ya kalleta a natse kafin ya amsa Kai tareda tambayarta dalilinta na qin zuwa school ranar. Shiru tayi Dan batasan me zataceba Amma Kuma bazata iya fita taje school ba cikin qawayenta dasuka Gama saninta da dagawa amatsayin 'yar daddynta qwalli daya Yar gatan gidansu tako Ina Amma yanzu lokaci daya kowa yaji ita Yar tsintuwa zatace koma yar da aka samo da inda baada masaniyar iyayenta. Tabbas Shigowar Idon Neras rayuwarsu wata babbar mummunan jarabawace da masifa,. Rana daya lokaci daya sun shigo rayuwarsu sun lalata musu komai, Sun tarwatsasu, Sun raba umminta da Mijinta da duk abinda tayi tayine akansa, Sun tona Mata asirin asalinta da batasaniba Kuma badan shigowarsu rayuwarsu ba da wannan sirrin ta tabbatarda bazai bayyanaba zata cigaba da zama jinin Mahaifinta da mahaifiyarta batareda kowa yasaniba. Gashi yanzu sun rabasu da komai sun karbewa kansu. Shirunta yasa umma kallonta tace, "Ko kin hakura da karatun ne. Shiru tasake Yi. Haj Maryamah da Bata saka musu bakiba juyowa tayi ta zubawa mufeeda din Ido tana juya girman son datayiwa mufeeda din tsawon shekarun Nan sbd tinanin ita din jinintace, Shin baqin halinta ake ganine akan tace tanason su haihu shine sukai Mata hakan? Sun hadata da aikin wahalar dawainiya da son wadda ba jinintaba Bata hada komai da itaba, Mufeeda kuwa ganin Haj Maryamah na kallonta tana tinani yasa jikinta sake sanyi sbd tasan a yanzu matsayinta dake zukatansu ya canja harshi daddyn Wanda ayanzu yakeda jininsa na gaske daga wadda yake ganin yafi kowa sonta a duniya. Miqewa Haj Maryamah tayi ta nufi hanyar bedroom dinta tashige tabarsu a palon itama umma miqewa tayi ta nufi nata dakin duk da taso tambayar ko Amal din ta tare ne basuda labari Amma Kuma ganin yanda Amal din take zaune a gefensa bako space yasa takama bakinta ta shige. Mufeeda kuwa so takeyi ta bawa daddynta hakuri akan laifinta Amma Sam har lokacin baibata Fuskar hakanba tunda abin yafaru fushi Mai tsanani yakeyi da ita duk da bawai baya amsa gaisuwarta ko wani abin ne dabanba. Kallonsa Amal tayi tareda dan maraice fuska ahankali tace yakaita gida. Kasancewar mufeeda na gurin yasa Bai taba fuskartaba sbd duk abinsa tarbiyar dayakeson 'yarsa tazamo akai daban take tintini Amma Ashe Bilkees tagama Bata Masa tarbiyarta, Miqewa yayi Suka bar palon ya nufi mota suka shiga suka bar gidan. IDON NERA Rs suka nufa suna zuwa ta sauke ajiyar zuciya a boye sbd batasan tayaya zata iya dadewa a can gidan ba jinta ta ringayi a takure sbd ba sabo ba kusanci a tsakaninsu danma yanzu ansamu Ana haduwa batareda anyi tashin hankali da masifu ba a tsakaninsu. Bai shigaba yana ajiyeta ya juya yace zaidawo anjima su tafi. Batareda tagane abinda yake nufiba sukai sallama tashigo ciki ya wuce. Haj Zainab datake tunanin yanda zata tambayi AQEEL idan yatafi da Amal din kenan kokuma zai Basu ita sai a danyi Shirin tarewar, Tana wannan tinanin Amal tashigo Suka bita da kallo mommyn na sake Fuska tareda sauke ajiyan zuciya Dan gaskia zataso yabari ayi Shirin tarewan kobabu bikin komai Dan Daman Kam ta hakura da maganar wani biki Dan bazataso Ayi wani taron komaiba Amarya na yawo da ciki agabanta. Siddi ce ta kalleta lokacinda take zama tana cewa Bilkisu ta kawo Mata drink me sanyi tace, "Amal na dauka yatafi dake shikenan Saida muzo kawo kayan Amarya daga baya. Drink din da Bilkisu ta kawo Mata tafara karba ta bude Tasha sosai kafin ta ajiye tana kallon Siddin tace, "Wane kayan? "Kayan Amaryar AQEEL ASAD mana." Siddi tabata amsa tana juyowa. "Mommy kice ta Dena Banaso fa" "To ai gaskia tafada Amal dan Nima na dauka saidai na biyoki da kayan jeranki. Bata fuska tayi tana yin shiru tunda mommy ma tashiga zancen Kuma ai shikenan. Miqewa tayi ta wuce bedroom dinta tayo alwala tazo tayi sallah ta sauko sukaci abincin Rana Takoma sama ta tube ta hau gado tafara bacci cikin kwanciyar hankali. Bata farkaba sai yamma lokacin ba kowa a gidan sun fita Dan Haka wanka tayi jikinta ya Dan sake tayi sallar laasar tasauko taci abinci tana chatting sama sama da wata course mate dinta dake Mata maganar karatu fa yayi nisa sosai yakatama tafara zuwa. Ajiya zuciya ta sauke kawai sbd karatun neman zame Mata wahala yakeyi sbd cikin Amma dai Haka zata daure ta qarasa tunda suna final semester dinsu. Sai Bayan magrib su mommy suka dawo salloli sukai Suka hadu cin abincinsu su dukan. Ko farawa basuyiba hancinta ya shaqo Mata qamshin Mijinta a kusa Tana dago Idanuwanta suka sauka cikin nasa Yana qarasowa idanuwansa akanta shima hutawa yaje gidansa yayi yasamu ishashe lafiyayyan bacci sai yamma ya farka sai Kuma yanzu daga masallaci yayo Nan cikin fararen Door sweatshirt da wando. Yana qarasowa yaja kujewa kusada ita ahankali ya zauna yana gaida Maminsa da uncle Lulu. Siddi ma gaidasa tayi tareda Anty Fareedah sai Fahat daya dawo gurinsa Yana gaidasa. Amsawa yayi duka idanuwansa akanta Ta Dan dauke idanuwanta daga Kansa sbd su Mommy dake gurin. Qasa qasa tace Masa" welcome" Amsawa yayi Yana kallon abincin gabanta data zuba kadan yace, Kinci abincin yamma ne? Girgiza Masa Kai tayi ahankali tana Dan neman narkewa Amma kallon daya Mata yasata fasa narkewar Dan zai iya Kai hannunsa gareta ko yayane a gaban mutanen. Zuba Masa abinci tayi daidai yanda tasan zai ishesa kafin ta sake zaunawa maimakon yaci abincin saiya zuba Mata idanuwansa kawai Yana kallon yanda take tsakurar nata abincin alaman bawani yada takeson cinsa bane kawai ci takeyi. Uncle Lulu ne yafara barin gurin ganin abinda yake faruwa Yana miqewa Mamin ta miqe Dan AQEEL yafara nema sakata kunyarsa. Siddi da Anty Fareedah ne Suka zauna ganin kwaf harsaida ya gaji ya karbe spoon din hannunta ya ajiye Yana cewa, "Ki barshi haka jeki ki shirya kizo muje kici abinci. Kallonsa tayi zatayi magana ya Dora yatsansa a bakinta Yana cewa, "Just go get ready. Miqewa yayi yabar gurin batareda yaci komaiba. Gurin Maminsa ya dawo ya kalleta ya kalli uncle Lulu yafada musu kai tsaye Amal zata tare yau gidansa. Shiru sukayi suna kallonsa uncle Lulu yace, "Abar maganar tarewa yau abari asaka time sbd Basu Daman shiryawa da dai sauransu. Itama Haj Zainab abinda uncle Lulu din yace tace AQEEL din ya duba sbd suna buqatan Mata shiri gaskia, Kuma suna buqatan yabasu Daman gyaramata inda zata tare din. Shiru yayi na minti daya kafin ya dago ya kallesu su duka yace baya buqatan komai na wani kayan tarewa Amma tunda suna buqatan time zasu iya Kai Mata komai nata gidan karatunsa zuwa next week idan masu sauya komai na gidan sun Gama sauyawa angama tsara komai sabo a gidan. Dadi Haj Zainab taji harda saka Masa albarka da Kansa da fira har tsawon lokaci anan ma yayi sallar ishai tareda uncle a waje suna dawowa ya fidda wayarsa yakira Amal yace ta sauko su tafi. Shiru Haj Zainab da uncle Lulu sukai suna kallonsa Haj Zainab sake da Baki sbd Bata Gama fahimtar me yake nufiba. Ita kanta Amal kasa saukowa tayi sbd bazata iya tsallake su Uncle da mommyn ba ta bisa su fice gidanba bayan tasan ba lallai ya dawo da itaba a yau din kila sai gobe. Firar dasuke yaci gaba da yimusu Amma Haj Zainab bakinta ya mutu uncle Lulu ne keda karfin halin cigaba da firar har time yasake ja ya kalli Maminsa yace Mata zai tafi. Miqewa tsaye yayi Yana kallon Time yasake Kiran Amal din wadda takasa dauka tana kokarin kashe wayar mommyn tashigo dakinta ko kallonta bataiba tace taje AQEEL na kiranta zai bata sako wai. Ficewa tayi Bata tsaya jiran amsar Amal dinba. A sanyaye Amal din ta fito ta sauko kasa uncle ne kawai da AQEEL din shima Yana ganin saukowarta yayi wa AQEEL din Saida safe ya wuce. Tana tahowa cikin sanyi sanyeda doguwar Riga da doguwar hijab har qasa ta sallarta data Gama Bata cireba tun dazun datayi. Dan dauke idanuwansa yayi daga kanta yana riqe murmushinsa Dan yanda take tafiyar a cikin sanyima kashesa takeyi. Tana isowa ko magana batayiba ya Kama hannunta Suka fice Yana cewa yunwa yakeji. Mota Suka Shiga Dan itama yunwar cin abinci taredashi takeji Dan Haka Kai tsaye Al-Amin yakira yace ayi musu ordern abinci. Can gidansu umma Suka fara zuwa Kai tsaye sashensu umman Suka nufa tana riqeda hannunsa Dan takasa sabawa da yanayin datakeji idan zata fuskanci su ummansa. Suna shiga palon su umma dukansu suna zaune harda mufeeda datake kwana anan tunda Bilkees ta bar gidan sbd acan sashen daga ita sai masu aikin Bilkees din da already an sallami daya saura daya. Akan hannunsa da Amal take riqe dashi Haj Maryamah ta sauke idanuwanta tana kasa cewa komai zuciyarta na harbawa Amma dai ta danne ta dauke idonta. Umman Cameroon kuwa kallon Amal din tafara Yi bayan taga hannuwansu a riqe taga ba alaman Jin komai a tareda ita sai ta hadiye zancenta itama. ##MAMUH# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 75 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 75 Qarasowa sukayi shine yafara gaida su umman tareda tambayar jikin nata kafin ya kalli Amal data koma kaman me koyan magana yayi Mata alama da Ido Akan ta gaidasu umman. Ahankali ta bude Baki cikin nutsuwa da sanyinta ta gaidasu tareda tambayar jikin ummansa kaman yanda taji ya tambaya din. Shiru umman tayi batareda ta amsa ba, Ta kalli umman Cameroon itama Kai tsaye cikin nutsuwa ta gaidata tana kallon AQEEL din alaman gaisuwar nata yayi. Gyada Mata Kai ahankali Yana Dan sake Mata murmushin Jin Dadin hakan. Umma quri tayi tana kallon AQEEL da yau gabaki daya mamakin abubuwansa takeyi Dan su ba Haka Suka sansaba, Kamili natsatse Suka Sansa da alkunya Amma yanzu wasu abubuwan take gani a taredashi kaman wadda ya tashi a Dan iska ga Amal datake maqale a gefensa kamar me tsoron mutane ko gudunsu Dan kuwa Sam taqi matsawa daga gefensa. Mufeeda miqewa tayi ta shige ciki kaman wata munafuka sbd Idan tana ganin Amal da daddynta Jin takeyi kaman zuciyarta na daukan sabon ciwo. Zama sukayi sama sama yasake Jin umman kafin suka miqe yayi musu Saida safe zasu wuce ya sake kallon Amal cikin kulawa yace, "Say goodnight to them. Juyowa tayi tasake musu Saida safe itama kafin suka juya Suka fice. Suna fita umman Cameroon data kasa rufe Baki da mamaki ta juyo ta kalli Haj Maryamah data Gama shiga yanayi na abinda yafi karfin mamaki, Cikin mamaki Mai girma umma tace, "Wace sabuwar rayuwar Kuma zamu fara gani yanzu? Me nake gani yarinya kaman cingum ta manne jikinsa kaman mune Bilkees data tashi kasheta. Haj Maryamah da batada ta cewa sbd karfin tunaninta da lamarin neman yi numfashi kawai ta sauke tana cewa, "Ki shirya ganin fiyeda wannan ma umma tunda 'yaya sun taso a hannun 'dan daudu da Idon Nera. Su Amal kuwa suna fitowa mota suka nufa Suka fice daga gidan ya nufi gidan karatunsa. Koda suka Isa Al-Amin yakawo abincinsu harya jera ya tafiyarsa. Hijabinta Suka fara cirewa Suka ajiye ya rakata tayi fitsari Suka dawo Kitchen Suka fara zuwa ya wanke musu hannayensu shi da ita Suka fito. Zama yayi ta zauna da kanta kan qafafunsa tareda sauke ajiyar zuciya tana kallonsa shima ita yake Kallo Yana murmushi qasa qasa yace, "Idan kinyi missing kafafun Mijinki meyasa danaje dazu gidan Mami Baki hau kansu kin zaunaba kinci abincinki. Gyara zamanta tayi akansa da Yar sakaltacciyar murya tace, "Kaine baka janyoni ka doraba akai ai. Wani silent murmushi yasake yana Dan bude idonsa akanta ya matsota jikinsa Yana Mata wani mayen kallonsa dayake tayarda tsikan jikinta yace, "Kika fada Haka?? "Ki shirya abinda zai faru idan cin abinci ya sameni a gidan kina taredani... Manna Masa kirjinta dake kusan kashesa tayi tana marairaice fuska tace, "Aa ban fadaba karkayi komai please. Wani kallo yayiwa kirjinta data manna Masa da gangan Yana Jin kaman tana zare Masa notikan Kai ya shaqi qamshinta tareda rintse Ido ya bude Yana sauke ajiyar zuciya. Ganin yanayinda yashiga yasa ta Dan motsa jikinta ahankali cikin wani irin salo tana sake goga Masa kirjinta dake neman zautar dashi Ya bude idanuwansa yana kallonta Yana rasa wane irin kiss zai Mata kafin ta zautar dashi. Itama shi take kallo ganin yanayinsa yasa ta janye kirjin nata tana murmushi tafara kokarin miqewa daga jikinsa ya riqota tareda zagayeta da hannayensa Yana hanata miqewa da wata fitinanniyar murya datai qasa sosai yace, "Me kikayi? Kallon cikin idonsa tayi tareda cire idonta daga cikinsu ahankali murya qasa qasa itama tace, "Me nayi?? Kirjinta ya gangara idanuwansa ya kalla ya dawo da kallon cikin idonta ya sauke wani kasalallan numfashi yace, "Kinsan Abinda Kika aikata kuwa? Uhmmmnn?? Girgiza Kai tayi tana lumshe Ido sbd shafar dayake wa wuyanta zuwa cikin rigarta Yana zira dayan hannunsa cikin rigarta. Numfashi ya sauke Mata a fuska a hankali kafin ya bude idanuwansa dake lumshewa ya kalleta kafin ya maida kallonsa kan abincin dake jere a dining din. Hannunsa daya yakai a kan babbar robar Mick and Kay greek yoghurt din da kusan shine abinda takeso sosai take Kuma sha ya dauko tareda budewa ya saka spoon ahankali ya debo yafara Bata abaki Yana Jin jikinsa na macewa da yanda take bude Baki cikin wani irin sanyi tana karba. Ita kanta yanda yake Mata wani mayen kallo yasata yin sanyi tana bude bakin a narke tana Dan dauke idonta daga kallonsa sbd kaifin idonsa dake sakata Jin kaman zata kasa ko bude bakin. Wani spoon Yakuma debowa yakai bakinta tana budewa ya fasa saka mata ya saka bakinsa ahankali cikin bakin nata cikin sanyi ya ringa tsotsan zaqi da sanyin da bakinta yayi na Greek yogurt din yanajin jikinsa na sake mutuwa. Ahankali ta zare bakinta tana kallonsa shima ita yake Kallo. Spoon din ta karba ya debo takai bakinsa ya bude Mata ahankali ta saka Masa ya lumshe Ido saidai Bai shanyeba ya hade bakinsu Yana hadawa da bakinta da harshenta da yogurt din Yana tsotsewa Idanuwansa a lumshe. Sake debo wani tayi tasaka Masa abaki shima yasake hadawa da bakinta ya tsotse Yana sake qarawa abin Dadi da yawun bakinsu. Tuna taba iya debowa harta jikinta ya mutu ta kasa.. A jikinta yaqarasa lashewa ya zarce da zare rigar jikinta tana Zane kan qafafunsa daga ita sai black transparent lace wire bra datake bayyanar Masa da hasken fatar kirjinta dasuke cikin bra din. Wani mayen yawu ya hadiye a makoshinsa kafin yafara Bata abinci tanaci yana binta Yana lashewa da shafawa harta koshi shima ta tayasa ci suna gamawa brush Suka fara Yi kafin wanka Wanda tun a toilet ya Gama galabaitar da ita da romances dinsa masu sanyi kafin suka fito yaqarasa aikinsa Yana rabata da towel din jikinta a tsakiyar gadonsa ya yai Mata wani irin lafiyayyan aikin dayasata bacci a take Yana gamawa. Saida ya dawo daidai shima kafin ya dauketa da Kansa yayo musu wanka Suka fito rigarsa kawai ta zira ta kwanta bacci ya dauketa Mai nauyi da dadi ta manta da maganar komarta gida. Rufeta yai da abun rufa tareda komawa Palo ya zauna Yana amsa wasu Yan wayoyinsa kafin yaje yayi alwala yayi sallolinsa na dare kafin yaje ya kwanta tareda Shigewa jikinta ya rungume cikinta yayi musu addua bacci ya daukansa shima. Washe gari bayan sunyi asuba sun koma Basu farkaba sai after 10. Batayi wankaba Saida tafito Palo ta nufi dining taci abincin da aka kawo musu tana gamawa tayi wanka lokacin shima yafito wanka. Bayan ya shirya yafito Saida ya sake Bata abinci kadan taci suka fito tare. Gurin ummansa Suka fara zuwa yabarta acan ya wuce office kaman zatayi kuka Suma su umman kaman zasuta Rusa ihun hakama mufeeda. Zugum tayi a Palo tana rasa abinyi duk bayan mintina saiya kirata yaji yanda take Rikice Masa takeson Yi duk yakira Amma saiya lallabata ya kashe Ahaka har lokacin sallah yayi dole aka kaita dakin ummansa acan tayi alwala tayi sallah tana idarwa ta Kirasa cikin sanyin murya da kasala tace Masa yunwa takeji. Suna Gama wayar yakira ummansa yace Amal na Jin yunwa abata abincin Kuma kartasha ruwan sanyi sosai sbd Dr tayo ta hana. Haj Maryamah shiru tayi zuciyarta na nauyi jikinta kuma na sanyi. Saidatayi mintina ahakan kafin ta samu ta sauke ajiyar zuciya tareda juyowa takalli inda Amal din take zaune kan dadduman sallah har lokacin tana waya da mommynta ahankali wadda itama Jin Amal din na gurinsu umma yasata sauke numfashi kawai badan taji tsoro ko shakkar komaiba Dan tasan Babu abinda zai faru tinda shine da Kansa ya barta agurinsu Yana sane. Qwarin gwiwa kawai mommynta tabata kafin suka kashe wayar suna mantawa da kunyar bama gida Amal din ta kwanaba Abinci aka Kai Mata a dining aka jera umman batareda ta kalletaba tace taje ga abinci can a dining. Babu musu ta miqe ta fice daga dakin sbd Daman ba a sake takeba zamanta a dakin daga ita sai umman. Tana fitowa mufeeda na fitowa daga kitchen daukeda cup da fura aciki tanasha. Wucewa tayi batareda ta kalli Amal dinba itama Amal din ko kanta batabi ba ta wuce habiba na gaba ta kaita har dining. Tana zama ta kalli abincin dasuke gurin take taji ta koshi sbd qamshin tafarnuwa dake tashi sosai a abincin. Miqewa tayi da sauri tana kokarin barin gurin sbd zuciyarta daya fara tashi sosai abinda Bata taba yiba tun samun cikinta wato su amai. Habiba da Bata fahimta ba bude Mata abincin tafarayi take amai Mai qarfi ya yunquro Mata da gudu tabar gurin ta rasa gurin zuwa da gudu tayi dakin datayi sallah tana shiga ta nufi toilet da sauri tafara zuba amai Mai qarfi. Habiba bayanta ta biyo ta tsaya kofar bedroom din Haj Maryamah tana jiran taji idan lamarin da sauki. Umma dataji Ana kakarin amai da qarfi Fitowa tayi ta shigo dakin Haj Maryamah tana tambayar lafiya. Amai sosai Amal din keyi Dama tunda Suka taho take a yanayi sbd qamshin girkin dayake Dan fitowa daga hanyar kitchen Sama sama Dan Haka take Aman sosai qarfin jikinta na qarewa. Jin lamarin yafara wuce tinani yasa umman Cameroon nufar toilet din tana cewa, "Me kikaci ne? Amal dai Bata iya magana idanuwanta sunyi laushi sunyi ja. Kamata umman tayi ta kunna Mata ruwa ta wanke fuskarta da bakinta Suka fito gabaki daya qarfinta yayi qasa. Zaunar da ita tayi a sofa tana Kiran habiba tace taje takawo Mata ruwa. Da sauri habiba taje takawo Mata ruwan sanyi umma ta karba ta miqa Mata Haj Maryamah ganin sanyin ruwan Yana nunawa har a cup ta Tina da maganar AQEEL Dole ta bude Baki tace, "Yace Kar abata Abu me sanyi. Juyowa umma tayi ta kalli umman cikin mamaki tace, "To fa, To kawo kafin yazo yana mana ciki ciki da Ido. Karban ruwan tayi aka kawo Mara sanyi ko kadan aka Bata tasha jikinta na sake sanyi. Shiru dakin yayi Bayan habiba ta wuce sbd Babu Mai Abun fada Dan Haka itama saita Kama kanta tayi shiru a zaune jikinta na qarasa sanyi sbd yunwa Dama zazzabin dataji kaman zai taso Mata. Zaman jigum jigum sukayi tsawon lokaci zazzabin na sake shigarta da mutuwar jiki har yamma Bai dawoba ahakan ta zame a gurin ta kwantar da kanta take baccin wahala ya dauketa. Sai yamma ya baro office Kai tsaye gidan ya taho Yana shigowa ya samu su umman duka a Palo ya gaisa dasu Kai tsaye ya tambayi Amal din da Ido umman Cameroon ta nuna Masa dakin mahaifiyarsa tana cewa, "Amai tayi dazu inaga bacci ya dauketa koma kila ta farka. Kallonsu yayi yaga kowa ya fuske Dan Haka ya nufi kofar dakin Kai tsaye yashiga. Cikin bacci taji qamshinsa a kusa da ita ta bude idanuwanta ahankali ta gansa gabanta durqushe Yana kallon fuskarta data Dan fada kadan wuni daya kawai. Numfashi ya sauke tareda tayar da ita zaune Yana zaunawa gefenta ta kwanta jikinsa ahankali tareda sauke ajiyan zuciya itama tana qarasa bude idanuwanta Fuskarta ya shafa ahankali yace, "Kinci abinci? Girgiza Masa Kai tayi tana jikinsa kwance. Wuyanta ya taba zuwa goshinta yaji zazzabine ajikinta Dan haka ya Ciro wayarsa Kai tsaye wayar Dr tayo yafara Kira suna Gama magana yakira Al-Amin ya kashe. Tayar da ita yayi yakaita kofar toilet tashiga yadawo ya zauna. Bata jimaba ta fito ya saka Mata hijab din da aka Bata tayi sallah tayi sallar laasar da batayiba. Tana idarwa ya cire Mata hijabin ya Kama hannunta Suka fito Palo. Suna fitowa su umma dukkaninsu Suka bisu da Ido ya kawota gefen ummansa ya zaunar Yana zama shima wayar Al-Amin na shigowa. Dauka yayi yace Masa ya samesa sashen umma. Abincin datafi so ne aka kawo Mata mufeeda yasa ta karba takai dining ta jera jiki amace. Da Kansa yakaita dining suka zauna tare dayake baa ganinsu da Kansa ya Bata batareda ya dorata a cinyarsa ba kaman yanda Suka saba. #MAMUH# *_ZAFAFA BIYAR_* *RUMBUN K'AYA*🔥 Hafsat Rano *DAUDAR GORA*🔥 Billyn Abdul *IDON NERA*🔥 Mamuhgee *A RUBUCE TAKE*🔥 Safiya huguma *KI KULANI*🔥 Miss xoxo Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN 0022419171 Maryam sani Access bank Shedarka ta 09033181070 MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *Thanks for choosing us*🔥 76 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 76 Su Haj Maryamah dai Shiru sukayi ba magana sai Ido sbd ita yanzu tattala zuciyarta takeyi karta buga a banza indai akan Zainab ko ahanlinta ne ta Dena sakawa kanta azaba ta mace a banza ta barwa su Zainab 'dan Dan Haka tunda ba dayar 'yar da Zainab din ta Haifa a bariki bane to da sauki suje ahakan sbd shine yaji yagani ya zabeta. Bata wani ci abincinba sosai sbd gabaki daya jikinta ya mutu gidan takeson Bari Takoma gidansu kokuma gidan karatunsa Amma anan din Sam batada sakewa bare walwala. Zuwan Dr tayo yasa suka baro dining din suka dawo palo Dr tayo ta kalleta taga jikinta duk a mace tace, "Mrs AQEEL ASAD Yaya dai? Meye problem din? Muji jikin? Taba jikinta tayi ta kalli AQEEL daya tadota tana murmushi tace, "Wannan babyn yana sani yawo fa. Kallon Haj Maryamah umma tayi Haj Maryamah din ta miqe tabar palon gabaki daya. Umma kuwa tana zaune a palon har Dr tayo tagama tatafi. Kallonta yayi cikin kulawa yace tazo suje bangarensa. Bata fuska tayi Ahankali tace bazataba. Yanayinta yasa ya fahimci sbd Bilkees datayi zama a bangaren yasa tace bazatajeba. Hannunta ya Kama ya Dan rarrasheta akan su tafi din Amma tadage taqi. Numfashi ya sauke tareda barinta a sashen badan yaso ba ya nufi bangarensa Dan yin wanka yafito sallar Magrib da ake Kira. Itama dakin ummansa takoma tunda batada zabi acan tayi sallah tana idarwa ta fito tadawo Palo ta zauna tana jiransa gida takeson su tafi duk da bataga alaman hakan daga garesaba. Aikuwa Bai dawo bangarenba sai after 10 bayan har bacci ya dauketa a palon zaune Yana shigowa ya ganta zaune tana bacci umman Cameroon na gefenta zaune hakan ummansa na daga nesa dasu tana amsa waya cikin nutsuwa. Kallonta yayi Kai tsaye yace musu anan zata kwana... Daga ummansa har umman Cameroon kallonsa sukayi Haj Maryamah tace, "Sbd me? Numfashi ya sauke ahankali yace, Umma can gidan karatu zata zauna Amma anfara aikin gyaransa yau hakama Ni gobe insha Allah tafiya zanyi tariga ta baro gida zata zauna anan kafin nadawo. "Sai ka kaita bangarenka. "Kallon umman tasa yayi jikinsa na sanyi da yanayinta nako yaushe da Bata sakin komai da sauki. Nutsuwa yai ya kalleta yafara Mata nasihunsa kaman yanda ya Saba yayi Mata sosai kafin yace Amal tace batason can bangaren Kuma bazai iya tilasta Mata ba Dan Haka ta zauna a gurinsu Ga amanarta Nan kafin ya dawo. Suna kallo ya dauketa yakaita dakin ummansa ya kwantar ya fito ya fice. Ita kanta Yana shiga da ita dakin ta farka tanaji tana gani ya fice yabarta. Haj Maryamah raba dare tayi a Palo sbd batasan ya zatayi takwana daki daya da Amal dinba, Shikuma Daman Yana sake ya yanke shawarar barinta a hannunsu kafin ya dawo ta tare gidanta sbd su fara sabawa da junansu Dan Dole. Daga Haj Maryamah din har Amal Babu Wanda yayi wani baccin arziki Ana asuba dukkansu Suka miqe. Bayan sallar asuba Amal tasamu tayi bacci Bayan umma tabar Mata dakin Takoma Palo tana karance karancenta. Bata farkaba sai kusan 10 tana tashi brush tayi da wanka ta fito sanyeda doguwar Riga cikin kayan da akai Mata order tunda safen kafin ya wuce. Batama San wucewarsaba saidai text dinsa data samu. Abincin da habiba tayi duka batasonsu Dan Haka tace tayi Mata white Noodles da kwai kawai. Tana Gama breakfast din saiga su Siddi da Anty Fareedah kaman zatayi kuka sbd murnar ganinsu Suma kasa hakuri sukai Suka taho Jin ita kadai ya Bari a gurinsu umman. Dakin Haj Maryamah Suka shige tana ji tana gani batada abin cewa. Harda wasu kayanta Suka kawo Mata na sakawa datake buqata sai mommy data kirata tace ta sake sosai karta takura kanta ko sawa kanta damuwa sbd juna biyun jikinta. Siddi da Anty Fareedah dayake basuda sanyi ko Jan aji kaman Amal din sake jiki sukai Suka wuni tareda ita a gidan suna fira hankali kwance sukaci abinda suke so sai Yamma Suka tafi. Duk abin umman Cameroon da mufeeda lafewa sukai a daki Basu wani fitoba ita kanta Haj Maryamah yafe sashen nata tayi Takoma kofar baya akai Mata shifida da komai kaman me picnic Haka ta wuni a baya sai yamma sosai bayan sun bar gidan tadawo ciki. Da daddare Amal ranar dakin umman Cameroon Takoma ta kwana sbd acan zata iya bacci sosai ta sake ba kaman a dakin ummansa ba. Waya ya kirata ta ringa narke Masa kan yabarta Takoma gurin mommynta kafin ya dawo din Amma Sam yaqi Haka ta ringa zuba masa qananun rigima Amma duk yaqi. Umma dake jinta sakin Baki tayi tana tabbatarda Dole AQEEL dinsu ya rasa Kansa indai wannan iskancin da sakalcin take Masa. Baccinta tayi hankali kwance a dakin umman Cameroon Dan Haka da safe tayi lattin tashi saidai habiba takawo Mata abinci a adaki. Bayan tagama komai ta fito dakin ummansa taje ta gaidata ta fito ta zauna gurin umman Cameroon data fara sakewa da ita Dan dolen Dole Dan ita Bata iya rayuwar wahalar rashin magana ba kaman haj Maryamah. Mufeeda kuwa zuwan Amal gidan yasa Bata zama koyaushe tana makaranta sbd batason suna yawan haduwa da Amal din guri daya. Tun suna basar da Amal din wadda ta dangana tafara sabawa da zaman ahaka har umman Cameroon tazo Dole tana shiga lamarinta sosai sbd zaman Babu rashin kunya Babu zafin Kai Babu rashin daa datake musu gashi daga tafiyar kwana biyar ya zarce Yana sane yaqi dawowa. Qarfi da yaji Suka koma kulawa da Amal sbd wani zazzabi Mai karfi datayi Wanda yasa mommynta zuwa gidan a karo na farko rayuwar bayan barin gidan Yar uwarta data sako kafa tadawo. Dr tayo tazo ta dubata ta tabbatar musu da babyn lafiyarsa kalau kawai yanayin ne dai na masu ciki yau lafiya ko wannan. A gidan Haj Zainab ta Dan wuni tareda 'yarta a gabansu ta ringa tarairayar 'yarta itada Fareedah Dan siddi takoma tana gidanta. Wunin dasukai Fahat yace saiya kwana gurin Anty Amal dinsa daqyar ya tafi Amma washe gari Saida aka Kuma kawosa Haka aka ringa kawosa Yana wuni kusan kwanaki. Haj Maryamah da umman Cameroon sunga yanda ake tarairaya da kaunar abinda 'danka yakeso agurin Zainab da ahalinta sbd gabaki daya kwantar da kansu sukayi sbd Amal dake hannunsu suna mutuntasu duk Akan Amal din. Fahat dayake qaramin yaro a kwanakin da yayi Yana zuwa Saida Suka tabbatarda tarbiyarsa sbd Koda yake qarami sai tarbiyarsa tafi ta mufeeda wadda idan tadawo ta tadda familyn Amal din a gidan to kosu dasuke nata familyn Bata gaidasu saidai tashigewarta dakinta ta rufe. Wannan abun yasa Suka fahimci kansu sukaso yiwa dasuketa sakarwa nasu Dan pressure da masifa har yakusan kamuwa da ciwon zuciya yamutu ya barsu sune da asara Ashe Zainab takama 'yayanta tabarsu da wahala da garari. Kishi da gasar hakan ce tasa umman Cameroon ta budewa Haj Maryamah wuta akan wlh Suma su Kama nasu karsuyi biyu Babu. AQEEL daya share kusan wata biyu baya taredasu shi kansa a lokacin ya tabbatarda ansamu cigaba da tarwatsewar ginin shedan sosai a tsakanin ahalin nasa biyu musamman yanzu Haj Maryamah a fili itama take nuna son 'danta a gabansu Zainab din idan sunzo Ganin hakan sai Zainba tajanye daga nuna AQEEL nata ne ta zabi nuna Amal itace tata sai abin yasake musu qaimi suna sake nuna soyayyar dansu da cikin da basuda zabi Bayan so indai har suna son AQEEL din da gaske. Basuyi wani zaman tone toneba sbd Babu wannan shakuwar ko sakewar har lokacin Amma dai kowa ya watsarda makaman yaqinsa gabaki daya hankalinsu yakoma akan cikin, mufeeda ce kawai tarage cikin kunci da baqin ciki Su yanzu dasuka watsar sun samu sassauncin quncin zuciya Dama abun duk wahalar da Kai ne, Idan ka dauki tsanar wani ko baqin ciki kasawa zuciyarka Kaine zakayita wahala kana shiga qunci har sai kacire ka huta, Idan ka dauki lamura da sauki suzo maka da sauki idan ka dauka da wahala Kaine zakasha wahalar. Su yanzu zaman Amal acikinsu sungano hakan sbd hankalinta kwance take da familynta da Mijinta, AQEEL koyaushe a wayarsa da ita suna jiyo farin ciki da kwanciyar hankalinsa da Haka idan Suka matsa yanda yake sonta dinnan tana daukeda cikin daya qwallafa Rai suna tsanantawa rasashi zasuyi,hausawa sukace da Babu gwara ba Dadi, Dan Haka dasu rasashi duka gwara su lallaba a zauna lafiya. Zaune yau a Palo habiba nayiwa Amal din gashin qafafunta dasuka Dan fara kumbura kadan wayarta ce a hannunta tana chatting da siddi ba zato taji qamshin turarensa. Ajiye wayar tayi ta juya tana kallon kofar shigowa ga mamakinta ganinsa tayi tsaye Yana kallonta cikin wasu navy blue Cartier wears yayi wani irin kyau da haske na kwanciyar hankali da hutu harda wani kyakkyawan qasumba ya Tara daya qara Masa wani sanyin kyau da nutsuwa. Murmushi ne dauke a fuskarsa Yana kallota cikin wani madaukakin sonta da kaunar abinda yake cikinta Wanda ya qara girma sosai. Kallonsa takeyi sbd kasa dogon motsin datayi, Ahankali ta sauke ajiyar zuciya tana lumshe fararen idanuwanta ahankali. Da ido yayi mata" Hi love" Sake sauke ajiyar zuciya tayi tareda janye kafafunta daga hannun habiba da Basu lura dashiba Dan tun farko sallamarsa Babu Wanda yaji Itama qamshinsa dayake haddace cikin kanta da zuciyarta yasata dagowa ta kalli kofar. Miqewa tsaye tayi ta nufesa ahankali tana kallonsa cikin tsananin farin ciki da sonsa Mai tsanani da kewarsa data Gama dawainiya da ita. Bata qarasaba ya tako yashigo gabaki daya Yana sake kallonta da cikinta cikin kewarsu shima.. Gabansa ta tsaya tana kallon cikin idonsa ya bude Baki zaiyi magana ta daqa qafafunta ahankali takai fuskarta ta Dora bakinta kan nasa tafara kissing dinsa ahankali cikin sanyi. Rungumeta yayi tareda Kama bakinta da nasa din yakarbi kissing din sbd sanyi da nutsuwar Wanda take Masa zai iya zautashi a gurin. Tsotsan bakinta yayi tsawon minti daya da seconds kafin ya saketa ahankali Yana kallon fuskarta datake bayyanarda galabaituwan datayi da sonsa da kewansa. Juyawa sukai palon habiba ta Dade da barin palon a rikice Kai aqasa Haj Maryamah Daman tana daki tana fitowa tun bataga me sukeyiba ganinsu a jone yasata juyawa qafafunta na rawa tareda mamakin dawowar tasa. Umman Cameroon kuwa qyam tayi a palon zaune abunta tareda qurawa tv Ido batareda tana fahimtar komaiba sbd duk ta rikice da wannan diban albarkar dasukai musu a palon. Hannunta cikin nasa ta riqe cikin farin ciki suka qaraso tana Masa shagwaban ya dawo ba sanarwa. Duk neman susucesa takeyi daqyar yake kamo nutsuwarsa da kamewarsa Yana gaisawa dasu umma dasuke Masa barka da dawowa Suma cikin kulawa da farin cikin ganinsa Amma duk Amal din tagama susutasa dauriya kawai yakeyi Yana amsa musu suna cigaba da magana. Hararar duniya umman Cameroon tayiwa Amal akan ta sakesa karya rude da abinda yake fada Amma Amal ta fuske a gefensa taqi kallon umman Dan Jin takeyi duk ta narke da ganinsa kawai. Daqyar tabarsa dasu umman ta nufi kitchen sbd girkin dataketa sake koya a gurin habiba sbd Idan ya dawo din. Sharp sharp Suka hada Masa simple abinci Suka jera da komai ba kunya taje Tai wanka ta shirya cikin doguwar Leyla A casual gown mara nauyi ta fito tana qamshi lokacin ya tafi sallar laasar. Baki sake su umma Suke kallon ikon Allah harta Gama wayoyinya dasu Mommy ta sanar musu da isowarsa. ##MAMUH# 77 *_Arewabooks@Mamuhgee_* 77 LAST PAGE Yana dawowa daga masallaci su umma Suka shige dakunansu sbd kaucewa ganin abinda Bai Kamataba Dan yanda Amal ke narke Masa suna gudun ta sakasa kunya a gabansu, Dukkaninsu mamakinsa ma sukeyi Dan su ba Haka sukasan AQEEL ASAD dinsuba, Mutum Mai kunya da kamewa zama cikin zuriar Idon Nera ta fedare musu shi. Babu kowa a palon daga ita sai shi ta jasa dining ta zaunar dashi sai janyota yakeyi Yana shinshinawa kaman Wanda zai cinyeta. Kaucewa ta ringa Yi tana zuba Masa abinci Wanda tana Gama zubawa ya janyota kan qafafunsa Yana da shafa cikinta Yana kokarin cusa Kansa cikin wuyanta ta Dan janye tana kama fuskarsa tayi kissing bakinsa tana cewa, "Girkina ne wannan fa,nice nayi maka. Murmushi yayi Yana kallon abincin yace, "Mmmmn really?? Gyada Kai tayi tana murmushi tareda miqewa daga kafafunsa ta fara debowa ta Kai bakinsa. Itace tayi Masa Bismillah tareda saka Masa cikin Baki. Jinjin Kai yayi Yana cewa, "Thank God Matata ta iya abinci. Qara Masa tayi Yana basa ahankali Yanaci Yana shaqan qamshinta dayayi masifaffen missing. Lokaci Mai tsayi suka Bata kafin Gama cin abincin Suka dawo palon Suka zauna tana Masa fira da sakalci daban daban tareda mantawa dasu umma na daki makure. Sai magrib ya fice zuwa sallah. Bai dawoba sai Bayan ishi lokacin Dole itace tabarsa ya gana dasu mahaifiyarsa. Abinda Bata taba zaunawa tayi da danta bane sukayi a yau din wato fira cikin kauna da kulawa da sakewa ba kaman baya da iyakacinsu magana cikin girmamawa da da'a kawai Babu sakewa Babu zama free. Daqyar ya iya barinta a sashen ta kwana bayan sun Gama shiriricewa a palon tana Masa shagwaba da narkewa iri iri duk yabi ya birkice Haka yaso lallabata suje sashensa Amma taqi Dan har cikin ranta zafin kishinta bazai barta ta bisa can bangaren daya gama rayuwar komaima da matarsa. Ko bayan datazo ta kwanta Hana umman Cameroon bacci tayi da waya dashi akai akai daqyar umman taga safiya tayi ta baro Mata dakin. Da safe suna kallo ta ringa neman Dama Masa lissafi da sakalcinta har harya fice gidan. Akwai ayyukan dake jiransa Dan Haka can ya wuce Bai samu zuwa gurin Maminsa ba har yamma ya dawo ya huta tukuna ya fito zuwa sashensu umman. Bayan sallar magrib sai ga Yan gidansu sunzo gabaki daya yimasa barka da dawowa harda uncle Lulu Wanda duk lokacinda Haj Maryamah zata gaisa dashi saita Jinjina yau itace ahali daya hardasu Dan daudu., Ita Siddi dasuka San yanda aka sameta tun suna duba lamarin qarfi da yaji dai Suma sun saje yanxu har mantawa sukeyi da yanda take shiyasa wani lokacin suke mamakin Wanda yake rayuwa free Bayan yasan yanada abin fada to ya yake rayuwar? Ashe abin daka barwa Allah ka watsar shikenan mantawama kakeyi. Gashinan yanzu Suma mantawar sukeyi da waye siddi, Waye Lulu hakama waye Zainab wadda zuwa yanzu sun fara manta zancen sunan karuwancin dasuka santa dashi batareda anfada musu gaskiyartaba sbd AQEEL daya zabi su kaunace yanzu a yanda take sbd Allah ba Dan anfada musu ba abinda suke tinani bane idan sun sani daga baya shikenan dai. Tayi murnar zuwansu Haka shima yayi farin cikin zuwan Mamin nasa Nan Suka zauna aka gaggaisa A mutunce. Anty Fareedah da Amal daki Suka shige Shikuma dasu Mamin da uncle Lulu harma dasu umman akai maganar tarewan Amal din da zatayi jibi. Anan sukai dinner tareda mutan gidan Kai waye, Haj Zainab da uncle Lulu da Anty Fareedah harma da Amal kansu a waye yake sosai shiyasa sukeda sakewa Dan Haka a waye ba damuwa Suka sakewarsu musamman uban gayyar shi Daman a sakensa yake indai Amal na kusa dashi. Haj Maryamah da umma dasuka ga suna komawa kaman Yan kallo umma Cameroon tasake rutsawa tana nuna Suma a wayen suke tunda sunyi yawon kasashe. Murmushi kawai Haj Zainab tayi sbd tsakaninta dasu Babu wannan sakewar ta Yan uwan jini saidai girmamawa kawai irin ta sirikai Dan yanzu sabuwa alaqa ce aka kulla Basu dawo data Bayan ba tukuna kila sai gaba kokuma wannan sabuwar alaqar ta auren 'yayansu itace ta kamacesu Kuma itace zata zama sabuwar alaqarsu sbd ta Bayan Allah baiyi itace zata doreba. Da zasu tafi Dole tareda Amal Suka tattara suka tafi gida sbd daga can ne zata tare gidanta. Bayan tafiyarsu saiga su umma da kewan Amal da cikinta sbd tanada sanyi da nutsuwar da Basu taba tsammanin samu daga garetaba, Ko makaranta datake zuwa kullum Ahmed yakaita ya dawo da ita Babu inda take qara zuwa idan ba gidan mommynta ba itama sai jifa jifa sbd AQEEL din da bayason yawo, Habiba kuwa dasukai sabo fiyeda kowa Jin Tayi ta matsu Amal ta tare takoma gidanta dan tace da ita zata. Haj Zainab ba qaramin dadin barinsu tafiya da Amal dinba dayayi taji Dan harga Allah tanason takai yarta dakinta da kanta. Itama Amal tayi farin cikin dawowa gida duk da kwana biyu ne zatayi ta tare din. Washe gari Haj zainab bata tsaya bata lokaciba tafara shirya yarta duk da babu daman manyan shiri sbd ciki dan haka aka fara yimata na skin da sauransu, Gidan karatunsa dama key na hannunsu tun wancan lokacin da aka gama gyara aka Zuba sababbin luxury furnitures da komai Dayake kusan komai shine ya zuba a gidan sai sukuma sukai Kayan kitchen masu shegiyar tsada da aji da sauran abubuwan da baa rasaba. Siddi ma dole tadawo sbd kar ayi hiduman yar uwarta batanan, Tunda tadawo gida tayi busy mommynta ta hanata ko saukowa shima yayi busy sosai sbd ayyukansa daya Bari hakama akwai wata tafiyar gabansa amma tareda matarsa zaije dan Haka saiya bawa su Mamin daman yanda takeso baijeba bare hankalin Maminsa ya tashi da ganinsa Dan ya lura yanzu idan yaje gidan ta dinga rarraba ido kenan Dan kada yayi wani Abu gidan da Amal tunda ba sanin inda Suka Saba kebewa suka samu ciki ba tayi. Cikin kwana biyun Idon Nera Suka Gama shirye shiryensu na komai tareda hada family walima iya su kawai sai familyn AQEEL din. A Nan gidan suka hada liyafar Dan Haka Dole su Haj Maryamah sune Suka taho gidan tareda AQEEL iya su hudu kawai sai Al-Amin na biyar. Suma Idon NERA's basuda yawa Amma soyayya da kaunar dasuke wa junansa yasa Haj Maryamah zubarda hawaye lokacinda Uncle Lulu yayiwa Amal fadan aure tareda fara zayyano asalin tarihinsu komai ya fadawa su Haj Maryamah sbd fatan su kaunaci Amal da abinda zata Haifa musu da zuciya daya sbd basuda illa ko laifi. Haj Maryamah da umma har mufeeda hawaye sukeyi sbd jin kaf Yan idon Nera din Bayan Amal datake Yar Zainab data haifa da kanta kaf dinsu basuda alaqan jini da juna Amma tsananin son dasukewa juna Babu Wanda zaice su din ba jini bane,Kuma ahakan Allah ya albarkacesu duk bakin mutane da fatan mutane Bai tarwatsasuba. Basu sake Shiga kunyar kansuba saida siddi ta sako hawaye masu zafi daga idanuwanta tana rungume mommynta tareda fashewa da kuka Jin asalin ba mommy ce ta haifeta Amma Kuma ciwo da radadin dayayi breaking zuciyarta bekai Jin nutsuwa da qarfin zuciyar samun Haj Zainab amatsayin gurbin mahaifiyarta Dan Haka addua zata ringawa mahaifiyarta data haifeta daga yanzu har ta mutu Amma Kuma har tabar duniya mommynta itace mommynta batada tamkarta hakama familynta bakuma zata saka kanta tunani ko wata damuwar ba uwarta daya da Amal ba hakama Uncle dinta. Qarfin zuciyarta da imaninta akan lamarin hattada AQEEL Saida ya jinjinwa hankalinta sbd kuka ko wani daga hankali Babu abinda zai sauya koya dawo dashi, Duniya a 'yar Zainab Idon Nera ta Santa Dan Haka ko yanzu ahakan take Kuma harsu mutu a hakan sunke. Mufeeda dataji wadda tafiya rashin asali mai kyau ta rungumi qaddararta batareda damuwaba ko sakawa Kai abinda bazaka iya magancewa kankaba sai Allah daya qaddaro maka hakan,duk saitaji jikinta yayi sanyi sbd tunda nata asalin ya fito ta tsangwama kanta ta tsani Amal tana neman illata rayuwarta da kunci da baqin ciki sbd umminta dake sake dorawa akan tsnaar Amal kullum a waya. Umma dasuka kasa riqe Zainab din Bayan tana matsayin jininsu Kuma Yar halak dasuka shedar da halak ce ya haifeta Amma gata ta rungumi Yar da batada Hadi da ita Kuma ba Yar halak din ba a matsayin tata, Ta amsa sunan uwa da duk abinda zaa fada akanta ga Siddin gashinan suna rayuwa cikin nutsuwa da kwanciyar hankali batareda damuwa da bakin kowaba sbd sunsan tsakaninsu da ubangijinsu gashi yayanta sunfi tasu Yar tarbiya da 'da'a. Jiki mace ba qwari Suka Gama liyafar anan sukai sallar magrib da ishai sai dare dukkaninsu suka Kai Amal gidanta Anan ne Haj Maryamah tasake tabbatarda irin girman son da AQEEL yakewa 'yar Zainab take ta qarasa yarda ta karbi qaddararta cewan kaunar dake tsakanin Zainab da AQEEL daga Allah ne, Kaunar dayakewa Zainab ce ya shafi 'yarta yagama kamuwa da son Amal ta sheda hakan sheda Mai tsanani, Sannan yanzu ga cikinta Nan shima tun baizo duniyaba aka sheda girman son dayake Masa Dan Haka soyayyar jinin Zainab har abada bazata gogu agunsaba duk Wanda ya dage wahala ce rabonsa, Tunda dai Babu Wanda ya goge matsayinta na mahaifinsa a zuciyarsa,hakama tata soyayya da kaunar tana gani yanzu data kwantar da hankali tagano girman nata son da matsayin dan Haka Alhamdllh tana godewa Allah. Al-Amin ya sallama qarshe kafin ya shigo ya rufe koina ya nufi hanyar bedroom dinta ya bude kofar yashiga Yana lumshe idanuwansa sbd qamshinta daya yadu a dakin kaman sunsan susucewan dayake suka fesa harda Turarenta a dakin. Qarasowa yayi Yana kallonta zaune a sofa da mayafinta akai Amma Babu wani rufe fuska. Cikinta ya kalla Yana godewa Allah daya samu cikin Nan tintini da yanzu a Daren yau dinne zai samesa kila. Zaman yayi kusa da ita ta juyo tana kallonsa cikin Yar shagwaba zatayi magana ya kamo bakinta yayi Masa wata irin tsotsa tsawon mintina kafin ya saketa ya sauke Ajiyar zuciya Yana godewa Allah. Janta yayi Suka sake nafilar godewa Allah kafin ya janyota jikinsa Yana shinshinawa idanuwansa dasuka fara sauyawa a rufe Yana Jin yau gabaki daya tagama rabasa da nutsuwar da Kansa gabaki daya. Yau wasa da Romance din masu ciki sukayi sbd zaunar da ita yayi yaringa binta da wasu irin kisses a koina Yana lashewa. Rabata da numfashinta yakusa Yi da wasanninsa tana biye Masa da nata abubuwan dake gigitasa kafin ya dauketa suka qarasa tsakiyar gadonsa suna shaaninsu. Washe gari a shagwabe ta tashi ta wuni tana narke Masa da shagwaba sbd galabaitar datayi a hannunsa, Abincin safe Dana Rana Dana dare Haka aka kawo daga gida umman da gidan mommy. Bata kowane aiki bayan gyaran dakinsa sbd gatan da ake Nuna Mata Nata dakin ba habiba ce takeyi sbd ankawo Mata ita. Basufi sati uku da tarewar ba ya bawa Al-Amin auren Mufeeda wadda gabaki daya ta sauya rayuwarta takoma kaman wadda baqin ciki zai kashe tarasa walwala da farin ciki gabaki daya sbd Bilkees daketa binta a waya tana cusa Mata banzayen halayenta, Fahimtar hakan yasa ya yanke hukuncin bada ita ga Al-Amin tareda bada Dama aka daura auren cikin dan lokaci ya siya musu babban gida Mai kyau ya zuba musu komai tareda bawa Al-Amin Amanar Yar tasa. Anyi hidima sosai a auren anyi Mata aure na 'yayan gata masu gata sosai Kuma Bilkees tazo saidai da kanta ta silale ta koma inda ta fito batareda an gantaba ganin lamarin yafi qarfinta batada guri. Bayan auren da sati biyu suka tafiya zuwa UAE itada AQEEL dinta Shima Al-Amin da auren ya samesa daga sama daukan mufeedan yayi sukai tafiya dan su samu fuskantar juna da kyau kafin su dawo. Tunda sukayi tafiya AQEEL ASAD ya tattara kamun Kansa ya watsar shida matarsa Suka ringa zuba rayuwar soyayya da Jin Dadi. Watansu daya Suka dawo Suna dawowa ko sati biyu batayiba cikinta ya Shiga wata Tara Before EDD dinta ta haihu sbd barnar da cikin Kesha agurin iyayensa. Lokacinda aka miqowa AQEEL ASAD 'yaya biyu duka maza lokaci daya Amal dinsa ta Haifa Masa wani irin numfashi ma sanyi ya sauke tareda ajiyar zuciya ya lumshe idanuwansa yana miqa dukkanin godiyarsa ga Allah. Haj Maryamah data karbi yayan hawaye tafara tsiyayowa Dan ba qaramar kuruwa tayiba da rabon 'yayan Nan ya kasheta itada ummanta. ASADULLAH AQEEL ASAD da UMAR AQEEL ASAD aka sakawa yaran Wanda suke Kira da Ayan da Adeel. Mommy Kam duk abin AQEEL karbe Amal din tayi sbd tasan ba yarda zaiyiba idan tayi Sanya. A gidan umma ta zauna sai baya suna yabari Mamin ta karbesu Suka tafi gidanta. A gidan mommy kulawa suke samu tako Ina, Shi kansa indai Yana gari kusan kullum Yana gidan daqyar sukai 60 days Suka koma. Da zata koma Dole da Bilkisu aka hada Mata ta hada da Bilkisun da habiba sbd rigimace da yaran sosai. Su Ayan basufi 9month ba tafara service dinta Dan Haka take Dan Shan wahala sosai, Tana gap da gamawa tasamu wani cikin murnar zata yayesu Ayan din yasa batama shiga damuwar samun wani cikin da wuri ba Dan Haka aka tattarasu aka maida gida umma sbd mommy Bata zama sosai tana zuwa office saidai duk da hakan tana biyawa kusan duk bayan kwana biyu ta dubo jikokinta. Samun cikinta na biyu yasa mommy tasake dagewa gurin yawon kasashe da Siddi sbd tanason siddinta ta haihu itama. Amal na Gama service Suka tattara da Mijinta sukai tafiya wani aikin da zashi Greece. Bayan tafiyarsu cikin ikon Allah siddi tasamu ciki Murna a Idon NERA's baa magana Dan Haka Dole mommy taje Abuja tayi zaman jinyar siddin sbd tanajin jiki sosai. Qarshe gida mommy tadawo da ita anan suka ringa lallaba cikin Anata fama harya fara tsufa. Amal acan ta haihu tasake samun Yan uku biyu Mata sai mace daya, Kusan zarewa AQEEL ASAD yayi a wannan haihuwar Tata Dan hakama yace bazasu dawoba sai yaran sun qwari. Mommy da uncle Lulu da Anty Fareedah harma da Siddi cikin Dace Suka samu visa ba Bata time sosai Dan Haka Suka taho Dan bazasu iya jiran harsai sun dawoba. Suna can su umma suka iso itada mufeeda da Al-Amin dasu Ayan da Adeel Banda umman Cameroon datace bazata iya Doguwar tafiya ba qafafu na Dan damunta kwanakin. Wannan karon Ummu rumanah da Ummu sulaim ya saka sai Muhammad Ashraf. Dasu mommy zasu dawo gabaki dayansu umma ta basa umarni suka dawo da yaran. Suna dawowa wannan karon gidanta ta zauna bataje wankaba koina tinda ma haihuwar ta kwana biyu. Sabuwar babin rayuwar so da kauna juna ahalin guda biyu suka bude cikeda mutunta juna da sanin haqqin juna, Siddi ta haihu itama namiji ta Haifa mahaifinsa ya saka Masa Abubakar siddeq. Data Gama wanka zata koma harda Amal aka rakata da mommy sai Anty Fareedah, Yaranma bataje dasuba a gurin umma aka kaisu su Rumanah kawai taje dasu da Bilkisu me tayata hidimarsu. Daga wannan haihuwar tsayar da haihuwa tayi kwata kwata Dan batajin zata qara Koda yayi fadan a qara din ba kusa zata qaraba gaskia. ##MAMUH# ALHAMDLLH ANAN NAZO KARSHEN LABARIN IDON NERA INSHA ALLAH. INA FATAN ALLAH YA YAFE MANA KURA KUREN CIKI GABAKI DAYANMU. ABINDA NA MANTA BAN SAKABA A DAUKESA AMATSAYIN MANTUWA KO AJIZANCI NA DAN ADAM AMUN UZURI. DAN ALLAH KAR KUCE YAYI KADAN KO YA YANKE SBD BANSAN YA ZAN JASABA KUMA, HAKAN SHINE IYAKARSA GAKUMA AZUMI YA KARATO DAN HAKA AYI HAKURI IDAN BAIYIBA,ALLAH YA HADAMU A LITTAFI NA GABA AMIN YA ALLAH. THANK YOU 🙏🙏🙏 NAGODE SOSAI ALLAH YABAR TARE🙏💯💯