✳✳✳✳ ✳✳✳ TAURARI UKU✳✳✳✳✳✳ *A true life story* Page 1............. Zaune nake adaki inarusa kuka mecin rai a kullum burina insamu labari ko inji ance ansamu yar'uwata,rayuwata tazamo salam ,sakamakon rashinta bana iya ci bana iya sha bana walwala Kullum nakasance cikin ciwo wanda kowa yakasa ganemun a kullum burin iyayena susani cikin farinciki amma nakasa sakewa damuwansu bewuce ciwon dake jikinaba amma ni tunanin yar'uwana shine abunda najeyi.Sallamar mahaifiyatane yakatseni daga tunanin danakeyi*ummi haryaushe daki zauna ahaka yanxu Ashe badakidauki dangana da hakuri ba ko kinshirya yakine da mahaliccinki koko kina tunanin be'isah yajarrabeki bane shin kinfishi son Aisha ne?*girgiza kai nayi nashare hawayena sannan nace mom bahakabane nakasa mantawa da abunda yafarune mummy how comes za'ace Aisha tamutu wlh tamun alkawari bazata taba rayuwa babu niba I know she ix alive wlh,Aisha plx kizo kiga aminiyanki kawai tasake fashewa da kuka ,mom dafata tai tace shikenan ummina kwantar da hankalinki kiyi shiru kicigaba damata addu'a insha allahu zatadawo indai tananan araye sannan kirage yawan damuwa domin kobatanan bazataso kizauna hakaba kinga ankira la'asar maza tashi kiyi alwala kiyi sallah kinga yau jumma'a inkinyi kicigaba dayimata addu'a harzuwa magriba kinjiko.cikin kasalalliyar murya na amsa namike nai toilet mom tagirgiza kai hadidacewa ya Allah katausayama yarannan kakawo mafita tai waje.Bayan tai sallarta tarike kwarara wa yar'uwanta addu'a har magriba tukun tadauro alwala tai sallah shiru tazauna akan sallayar tana azkar har akakira isha'ee tacigaba da sallolinta yadda tasaba tun bayan mutuwar aminiyanta ummi. Page 2........loading [1/3, 11:15 AM] Hayat: I dedicated to my family ✳✳✳✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳✳✳✳ *A triple star* Page 2........... Sunanta khadeeja amma anakiranta da ummi anhaifeta acikin garin Kano unguwan kwanan Magi mahaifinta Muhammad mahaifiyarta kuma sadiya mahaifinta ma'aikacine a BACATMA mahaifiyarta kuma lecturer ce a nursing school yanzu haka suna zama agarin bauchi sakamakon transfer dasukasamu,su uku mahaifansu sukahaifa khadeeja,dakannanta maza biyu yasir&Abba shekarunta dasukai 19yrs.Tun suna primary suka hadu da Aisha sunkasance suna son junansu sosai tunda sukafara zama sit daya. ********************** WAYE AISHA!Anhaifeta agarin bauchi unguwan state low cost sunan mahaifinta Muhammad mahaifiyarta kuma sa'adatu iayayenta bawani karfi suke dashiba amma akwai rufin asiri bayida wata taka mannan Sana'a amma hkn behanashi samamusu abinci,suturu dasauransu yana iya bakin kokarinsa yaronsu biyune da Aisha se Asma'u.sakamakon dawainiya da iyayen ummi sukewa Aisha yasa duka iyayen suka kulla zumunci mekarfi musamman matan yaran suntaso tare sa'annin juna gashi suna kama kaikace uwa daya uba daya suke bafararebane sol amma sunada haske tsawonsu ma dayane se khadeeja tafi Aisha tsawo kafan kibarsu ma daya gasu da fara'a gwanin sha'awa kowa yagansu yakanji sonsu aranshi musamman da yanzu komai nasu iri dayane har anzo gaban da idan Abba yasaiwa khadeeja Abu setaita kuka idan bana Aisha wannan dalilin yasa kayansu yazamo iri daya duk da mahaifin Aisha baeda karfi amma inyasamu lokaci -lokaci yakan saimusu Abu rayuwarsu gwanin dadi ahakan suka gama secondary school sungama lfy walima suka hada mejidalafiya domin murnan gama skull dinsu gsky yara suncika sunzamo yan mata abunsu kyansu yakara futowa sosai Abba ne yayi tunanin kaisu mkrntr gaba amma yanemi shawarinsu suka amince hjy taso akaisu yadda take lecturer wato skull of nursing amma yara sunki sukace se open university sunsamu admission course daya wato (public health)yauce rana tafarko dasukaje skull byan sundawo agidansu Aisha suka sauka sukai sallah dacin abinci zuwa la'asar sukai gidansu khadeeja acanma la'asar sukayi sannan suka zauna hirar skull khadeeja ce kecewa ni wlh gsky Aisha inason muyi wata magana amma plx Dan Allah karkice nafiye korafi murmushi tayi tace haba twin sis fadi abunda keranki koda yake base kinfadaba nagane komai amma kiyi hkr zankiyaye shiru khadeeja tayi yana kallonta kafin tace wannan ba abun mamaki bane agurinq donkin karantamun zuciya nasan kindade da karantar koni waye amma plx kiyi hkr idanna miki shishshiigi girgiza kai Aisha tayi sannan tace kibari banason haka nine fake kene ni to meyakawo maganan shishshigi banso haka khadeeja tace to maids wukan Aisha tayi murmushi tace namayar nagane sokike kice inyi hankali da mutanen danafara mu'amala dasu a skull sannan inkiyaye domin saurin yadda da mutum matsalane dariya khadeeja tayi sannan tace exactly 100% nabaki domin kuwa kinfada komai yadda yake sukai dariya atare hjy ce tashigo da sallama suka amsa sannan tace oh kukan baku gajiya da gulmace-gulmace arayuwanku Aisha ta amsa tace a'a mom hirar skull kawai mukeyi tace to yayi kyau inkungama azo akarbo mana wankinmu in anyi tom suka amsa atare tukun mom tafita tana murmushi aranta haka kawai takejin son Aisha aranta matuka kullum ta kalleta setaji gabanta yana faduwa tarasa dalilin hakan sedai tana iya bakin kokarinta wajen ganin taboyewa yaranta damuwanta kobayan sundawo anata sallar magriba sukai sallah sukaci abinci khadeeja tadauki wayanta tayi dialing number ummah.........loading [1/3, 11:15 AM] Hayat: I dedicated to my family ✳✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳✳✳✳ *Triple star* Page 3........... Bayan tagaesheta cikin girmamawa tace karkijimu shiru kwana zamuyi acan umma tace hum kukukasani takashe wayan kallenta Aisha tayi saurin dago kai takalleta sannan tace lallai khadeeja kin isa tace to mekuma nayi tace yanzu arayuwa badakidena wulakanta Dan Adam ba kiduba yadda abbakar yakesonki da dawayniya dake amma duk bakiganiba kindauki tsana kindauramasa tsaki taja mtwssss wadda daman dabi'artace Aisha kuwa tatsani tsaki khadeeja tace shiyaji gurun nimeruwana Aisha tace gud shiru yabiyo baya misalin 8:00pm nadare khadeeja taibako tamike batai mgn wa Aisha ba tafice abunta,itako Aisha ko ajikinta dantasan naceccen dayazo gun kawarta wato wani saurayintane datake masifar so sunansa kamal gaba daya Aisha talura bawani sonta aransa amma khadeeja tanace mishi itako Aisha bata taba yarda suntaba haduwaba ko a mistake ne sedai shi yaga hotunansu a wayar khadeeja ko a status intasa,hirarsu sukayi sosai har wajan 10pm tukun tashigo tuni bacci yaigaba da Aisha don dama ita Allah yajarabceta da saurin bacci musamman inta zauna shuru itama shirin konciya tayi sannan tahau gefen yar'uwanta takwanta shuru har bacci yadauketa misalin uku nadare Aisha tafarka sannan tatashi khadeeja suyi nafila bayan sun idar suka zauna hira basuyi hiran kamal ba domin khadeeja tasan Aisha batasonsa dama Abbakarne toh dasauki seda sukai asuba bacci yai gaba dasu dayake yakama weekend ne ba skull se 10am suka farka bayan sunyi wanka suka nufi dakin mom suka gaisheta haka Abba yaimusu kyautar kudi na breakfast dayimusu albishir din cewa yasaimusu mota guda daya za'a dinga kaisu skull amma bece sutukaba insunyi kokari sunci first exams dinsu to zesaimusu kowa danata sunyi matukar farinciki dahakan ways tadauka takira ummah tasanar da'itah tai murna itama da baba yadawo tafadamishi seda yayi kuka don farinciki besan wani irin godiya zeyi ma iyayen yarinyanna khadeeja ba domin duk nauyin Aisha sundauke harta na kanwanta husnah suna mata hidima gdy sosai su ummah sukazo sukayi agun mom da Abba. ****************** On Monday sukakoma skull akafara kaisu a sabuwar motarsu kawayensu suka fara cin arba dasu a filin mkrnt bayan angaesa Aisha taigaba tabar khadeeja da sauran kawayenta wato rayuwar khadeeja nabaiwa Aisha mamaki musamman kwana biyu tachanza halayyarta daba nataba duk takoyo gayawan mgn ga saurin fushi ga fada bata shakkan uban kowa harta Aisha batabariba wannan dalilin yasa dasukazo Aisha tawuce abunta tabarta dasabbin kawayenta itakuwa khadeeja ko kadan batai tunanin wani abuba domin tasan halin kawar tata inda Wanda bekwantamata araiba batacika shiga damuwar kowaba kuma wani lokacin batason hayaniya donhaka tawuce abunta koda suka gama lectures gida sukai direct bayan sunhuta sunci abinci sunyi sallah khadeeja takira driver yazo yakaisu kasuwa dogon riga sukasa na material pink colour yakarbesu sosai sukai rolling veil White sukai sallama da mom suna futowa harabar gidan sukai karo da yasir wani kallo yamusu sannan yace Aunty's kunyi kyau thanks kawai sukace sukayi waje a mota suke tadin wani classmate dinsu nason Aisha har khadeeja tabashi number Aisha kiran wayan Aisha da'akayine yasa dubansu yakoma kan wayar sukakalli juna har yakusa katsewa tukun tadauka da sallamarta bayan sungaisa yace hope kingane memagana a'a ta'amsa sannan yasake cewa to agurguje dae sunana Aslam classmate dinku a skull daxu yar'uwanki tabani number ki dftn kunkom lfy hum lao ta amsamishi sannan tace muna hanyane barimmu koma gida tukun yace to ngd tadatse wayan kallo khadeeja tai tace kiji wawa besanma ya akemaganaba sukai dariya sayayya sukayi sosai kama daga suturun sawa hijab ,gyale dasu underwear.................. [1/3, 11:15 AM] Hayat: I dedicated to my family ✳✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳✳✳ *triple star* Page 5........... Sis yajikin dasauki ta amsa sannan tace mom tai barci kenan khadeeja tace wata mom ai sunyi tafiya wai sejibi dasudawo tacema inkiraki inkintashi Aisha tace abarta kawai saedasafe yanzu dare yayi basurufe bakiba kiran mom yashigo bayan sungaisa tamata yajiki sukai sallama wani kiranne yasake shigiwa khadeeja tadauka hello ya amsa hi baby Aisha wani harara tamata domin tagane dawa takewaya bayan sungama hirarsu tuni tai baccin karya khadeeja tace haba Aisha bakitaba ganin mutuminnanba amma kindauki tsana kindaura masa cewafa yayi yajikinki shiru Aisha tayi bata amsaba hum kinafajina sarai Aisha tace danace banajinkine ainiba kurma bane yarike gaisuwansa banaso tsaki mtwssss taja sannan tace har abada bakiyimasa adalci wlh Aisha tace bayau nasabajin tsakiba inkuma kinkoyo sabon yanayine insani tajuya abunta tagyara kwanciya khadeeja taishiru tana tunanin wani irin tsana Aisha taiwa kamal a tunaninta ko mahaukaci taso Aisha zata tayata sonshi amma nakasa gane meyasa itama takasa rabuwa da kamal tun ainihi idan Aisha tagwada mata batason abu komai sonta da abun tahakura kenan inkuma tanason Abu komai muninsa takanso kamar yadda itama Aishan haka take kuma tayi tayi tafahimtar da Aisha abun yagagara murmushin yake Aisha tayi sannan tace yar'uwata kibar tunani plz duk abunda kikeso inaso amma nakasa jurewa akansa I don't no why hakan yakefaruwa amma mudinga Addu'an Allah yamana zabin alkhairi kuka sosai sukai dukansu sannan suka kwanta kamar basuba harda yar hirarraki sukayi har bacci barawo yaigaba dasu. Haka sukatashi da safe bameniyar zuwa skull acikinsu don haka khadeeja tahada breakfast ma yasir suka tafi suma takawo musu suka karya sannan Aisha tasha maganinta tai wanka khadeeja matai suna zaune sega ummah da baba bayan sun tafi ne khadeeja kecewa Aisha tunjiya nalura akwai abunda kikeson fada Aisha tai dariya tace kinjiki ahalin jinyannan kina lura da'akwai gulma inafadamiki jiya namari wani khadeeja tazaro manyan idonta kaman toci tace marifa kikace tace eh kebigenifah yayi da gangan bansan ya'akayiba namasa na yan film namareshi yakasa mgn khadeeja tace hahaha Allah dai yakarebaki mari aljaniba inmutunne dasauki Aisha tace hummm ni inatsoro dan bansan marin zesaukaba kawai najishi tassss ai sharrin wani mutum din yafi na aljani tace to Allah yakaremudai inji khadeeja, Aisha tace ameeen sis vaccine yai gaba dasu agurun. WAYE KAMAL!!!kamal hassan shine sunanshi anhaifeshi acikin garin Kaduna amma ahalin yanzu yananan cikin garin bauchi gidan abbansu dayake aikinsa yadawo nan ma'aikacine a specialist yasan aikinsa sosai domin kuwa anajidashi agurun mahaifiyarshi hjy balkisu mahaifinsa kuwa yan biyune shine hassan se hussaininsa Allah yamasa rasuwa yanada kanne yan biyu mace da namiji Amir da Ameera iyayensu sunaji da kamal sosai sakamakon shine danfari agunsu kuma gashida tarbiyya,hankali,nutsuwa,ladabi da biyayya ga iyazama da mutane da bakowa ze iya zama dashiba domin dabi'unsa bakowa bane ze iya jurewa yanada miskilanci ,kyaliha,kallonbanza ga fadar bakar magana,rashin damuwa da matsalolin mutum matukar be shafeshiba hasalima becika neman kowaba seyana dabukatanka yanada ilimin addini sosai dakuma da boko yakasance duk abunda yakeso yana samu mutumne Wanda baya jure cin mutunci ..........sunhadu da ummi a Kaduna lokacin taje gidan wani uncle dinta shikuma yaje gidan mahaifinshi sunhadune awani park lokacin sallah break harsuka kulla soyayya mekarfi*********** Misalin 2pm suka farka bayan sunyi sallah sukaci abinci dakyar Aisha tasha magani haka tasake konciya khadeeja tace sannu sis amma ciwonnan naki nabani mamaki wlh yanzu-yanzu zesauka yanzu zesake hawa murmushi Aisha tayi tace hummm ganinandae haka rayuwansu yacigaba har mom tadawo satin su guda tukun sukakoma mkrnt harwani ramatayi Aslam kuwa kullum yakankirata wani lokaci tadauka wani zubin tabawa khadeeja haryafara burgeta domin akwaishi da barkonci dason bada dariya alhmd suna understanding lectures sosai kullum suna tare inbasu gidan su khadeeja toh suna gidan su Aisha ********************* Khadeeja ce zaune aharabar gidan su suna hira da kamal Aisha kuwa nacikin gida abunta kiran wayan khadeeja neyakikarewa tadauka cikin sallama tace hello abbakar yace na'am Aisha yakike ya aminiyarki tace lao wlh ya aiki alhmd ya amsa shurune yabiyo baya kafin yace pls Aisha I need your help yar'uwanki batayina narasa yazanyi wlh inban auri ummiba bansan yazanyiba cewa tayi plz............loading [1/3, 11:15 AM] Hayat: I dedicated to my family ✳✳✳✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳ *triple star* Page 4........... Zobe suka saya iri daya mekyau sukasa a hannunsu harsunkusa futa khadeeja takoma sayan wani abun hanu da agogo Aisha tace tagaji bartaje mota taimata uzuri dan tajiyau tanacewa batajindadin jikinta a kofar futowa tacikaro da wani dagowan datayi tashararamasa mari sannan tadibi kayanta tawuce shi bayan tace dalla mlm bakaganine kokai mahaukacine dazaka bigeni harga Allah hkr yaso bata amma dayaga rashin kunyarta setama bashi mamaki yakasa aikata komai gashi tamareshi a kofar kasuwa yadda akejin kunyansa tazubar masa damutunci kuma yakasa cewa komai yagirgiza kai kawai yai murmushi yabita da kallo har cikin mota tashige tazauna zazzabi me zafine yasake rufeta sebari takeyi shiko jin ance wonderful biyoni Kayi kasuwan yaisaurin maida dubansa ga khadeeja sekuma yafirgita ganinta da dressing din wacce tamareshi cewa tai yadai naganka arazane yai saurin cewa nothing babyner sayayya kikeyi ta'amsa da eh wayarta takalla taga Aisha kekiranta takalleshi tace barin wuce sauri muke anajiranmu bata jira amsansaba taigaba yana kallonta tanufi motar sukawuce yai murmushin mugunta yace good amota kuwa Aisha ce kwance agidan baya khadeeja nafaman mata sannu wani irin zazzabine lokaci daya yasameta oho!suna isa gida kuwa mom batanan suka samu Abba yace ai tafiyace takamata nagaggawa takira waya basu daukaba tace sukirata insundawo khadeeja tace ohhh yanzu haka wannan fitinannan tsohonne yakirata wato kakansu kuma suntafi da Abba don duka yan uwane Abba da mom kakansu daya dasauri takoma gun Aisha tace kodai zakidaure muje asibiti plx girgiza kai tai murya nabari tace badan iya tashiba rasa yanda zatai tayi gashi anata sallar magriba bare susai magani har isha'i shuru gashi su yasir yau sunga ba mom sunfita subiyu agida cikin hanzari dabara yafadomata tadaga waya takira batareda wani dogon maganaba yace ganinan zuwa kallonta Aisha tai idonta suka ciko dakwalla sehawaye dama yaya suke dasaurin kuka bare kuma ansamu aikin yi after 10mnt wayar khadeeja yayi ruri hello ummi gani a kofar gida futa tai arude don da alama suma Aisha tayi tace mushiga allurai yamata sannan yadaura mata ruwa yakuma nuna ma khadeeja yadda zata cire inyakare sannan yabata magunguna yace tanutsu ta kwantar da hankalinta insha Allah zata warke kuka mekarfi tasa tanafadin ngd yace plz babyner komai danyi domin farincikinki so stop crying dear zatawarke in Allah yyrda tace ohk ngd sosai Allah yabar zumunci yace ameeen yakara dacewa tunda kinada patient bazan tsaidakeba kikoma Dan zata iya farkawa bakowa Allah yakara sauki tace ameeen kaceci sis dina yace bakomai inasu mom tace tayi tfy barinje nakirata yace tom seda safe amma pls kilura da mejikin sosai kinji tace haba aibase kafadaba domin kuwa nafison lfynta fiye danawa yai murmushi yatafi cikin gida takoma daki sannan takira mom tasanarmata ciwon Aisha mom taita fada wai mesa basu kaita asibitiba tace no mom kamal ne yamata duk abunda yadace mom tace oh nima jibi insha Allah zandawo intatashi kukirani to ta amsa bata dadeda kashewayarba su yasir suka shigo suma adakin suka yada zango agun Mara lfy koda tafarka kuwa harta dan rame kowa nayimata sannu se alokacin khadeeja tasamu tai sallar magriba da isha'i don se yanzu tasamu nutsuwa dataga jikinta da sauki se misalin 1:am ruwan yakare tukun tacire mata sannan su yasir suka tafi dacewa sis wish u quick recovery ameeen ta'amsa mikewa tayi tadauro alwala tai sallolinta tukunna khadeeja tace barin kawo mana abinci muci tom ta'amsa bayan suncine khadeeja tace..........loading [1/3, 11:15 AM] Hayat: I dedicated to my family ✳✳✳TAURARI UKU ✳✳✳ *Triple star* Page 6.......... Plx Abbakar zanyi iya bakin kokarina karkadamu amma kacigaba da Addu'an tom ya amsa tare dacewa tabarin barki kihuta yakashe wayar shuru Aisha tatsaya kallon wayar sannan taidan tsaki mtwsssss tace ya Allah katausayawa bawanka talumshe ido sannan takwanta akan kushin khadeejace tashigo da sallamarta Aisha ta amsa sannan tazauna tace yar'uwa kinsan miye Aisha tace aa tai murmushi tace munyi maganan aure da.....Aisha tai saurin katseta dacewa Abbakar konasani danyakirani nima cewa tai da Allah malama waye kuma Abbakar ana miki maganan mutum kina maganan wani daban Aisha tace ohk mesonka dagaske shine kake wulakantawa nagane todaga yau plz don't tell me anything about kamal kekikasanshi tamike taiwaje daman jiranta takeyi sukarbo dinki agun telor khadeeja mamakima yabanata ko motsawq me Aisha take nufi tunani akan kamalne meyaimata haka tana futa batainisaba taji ansha gabanta cike da mamaki tadago danganin waye da alama tasan fuskan amma tamanta yadda tasanshi shiko ganin haka yasa yace aslm yan mata kasa kallonsa tayi akaro nabiyu domin taji yamata kwarjini amma taudare tace mlm waye kai dazakatsareni akan titi kobakasancewa bamutunci mace bace atsaida itah atiti idan kasaba haduwa damarasa tarbiyya katsaidasu toni banidaga cikinsu murshin dole yayi domin takaishi makura amma seyace no bahakabane plz amma ga card nawa kinemeni inkiyi shawara kamar bazata karba ba saida yayi 5mnt ahaka kafin takarbi card din sannan tawuce abunta kallo yabita dashi yace nyc ur style yan mata aranshi kuwa yace duk duniya banga Wanda ya isah yawulakantani inbarshiba koda iyayenane balle wata banza nabarki kiyi komai lokacinkine but asannu zakishiga track dina sena koyamiki hankali basonki nakeba amma wlh senadau fansa I am sorry babyner (ummi)nason kinason Aisha amma koke kikamun hakan bazanbarkiba wlh yashige motarsa yai gaba. Ummi kuwa biyota tayi dataga shiru tasan gun telor banisa gashi anfara kiran sallah tsoranta kar Abba yadawo badaya acikinsu tana futowa kofargida tahangota tafe sekuma tayi kaman batagantaba tafara kalle-kalle kamar meneman wani abu Aisha kuwa tana isowa tace sis kinga yadda dinkinnan sukayi kyau tsaki mtwssss mekarfi taja sannan tagalla mata harara tajuya taicikin gida Aisha tabi bayanta batadamu sosaiba domin kuwa indasabo tasaba da halin yar uwanta tana shiga dakin toilet tawuce tai alwala tahau sallah Aisha tai murmushi tazauna don ita yau tana hutu Sam bata walwala intaga aminiyarta cikin wani hali kuma tanafushi daitah akan abunda bekai yakawoba don hk tazabi boyewa aminiyarta kin kamal kodatasamu nutsuwa tana idarwa taja wayanta takunna data tanata charting dinta ko ajikinta tasowa Aisha tai tarungumeta tabaya sannan tace plx my dear sis I am sorry fushi bekamacekiba baimiki kyau wlh namiki alkawari daga yau duk abunda kikeso zanso kuma dazuciya daya karki dauka danyine domin karrañki yabaci aa danyine domin karincikinmu nidake I promise u kinji aduniya ba abunda natsana kaman fushinki rashin walwalanki Dan Allah kimun alkawari zaki kasance cikin farinciki arayuwanki komai tsananin dayasameki kinji ko inanan ko bananan kitayani rarrashin zuciyanki plz kidauka inatare dake koda acikin baccinki kiyi farinciki kinji kalaman Aisha sunsa jikin khadeeja yayi sanyi dan haka tarungumeta harda kukansu khadeeja tace ngd dakulawanku gareni amma kidena cewa kobakinan nasan ko inah tare muke zuwa murmushi tayi tace ummi kenan nasanhaka kawai nafadane saboda wataran inba aure akwai mutu....batakarasaba ummi tatoshe mata baki tace aa tare zata daukemu suka kara kankame juna suna kuka kusan 30mnt ahakan sannan Aisha takalli khadeeja bayan sunnutsu tace kiga wani yabani card dinsa wae inmemeshi awaya khadeeja tai dariya tace.........loading [1/3, 11:15 AM] Hayat: I dedicated to my family ✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳ *triple star* Page 7......... Tace ahayye munyi kasuwa yau ashe amma kinsanshine tace kamar dai nasan fuskan amma nakasa gane fuskan duk tamata bayanin yadda sukayi ummi tai dariya tace tab anaganin bakar magananane amma wlh kinfini iyawa sukayi dariya sannan ummi tace kinga karkikirashi yau baxe gane kinada mahimmanciba semundan kwana biyu tace angama my sis akwaiki dabada shawara tajefa card din a drawer bayan tayi isha suka zauna yin dinner Aisha tai karfin halin boyedamuwanta gameda kamal sannan tace amaryan kamal banji kinfara hirarsaba tadan gyadakai kadan sannan tace yananan bakiji shigowar message ba shiya turo cewa tai barin karanta miki Aisha tabude tafara karantawa Hi baby I really miss u Aisha takalla tace jikamar bayanzu yatafiba tacigaba ummi wlh inasonki harcikin zuciyata sanda bantaba yiwa kowatamaceba bayanke rayuwata salam take matukar babuke atare dani............ Aisha tace tab to gishirin rayuwansa sekimasa reply khadeeja tace no aike zakiyi duk dayane tace tom haka tamasa reply tatura shiko tabangaransa harcikin zuciyarshi yana kaunar ummi sedai kuma tawani gefen yanaji ajikinsa seyarama wulakancin da kawarta tamasa domin kullum abun nacimasa rai kamarsa ace mace tadaga hannu tawankeshi damari yakasa fadawa kowa se amininsa dabayi boyemishi komai wato nasiru,sede nasiru yakwabeshi domin karyai abunda zesashi danasani haka rayuwa tacigaba har yau takai ga sunkammala exams dinsu cikin ikon Allah result yai kyau sosai Abba yasai musu mota kamar yadda yai alkawari murna da farincikin dasukayi ban isah [1/3, 11:15 AM] Hayat: I dedicated to my family ✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳ *triple* Page 8.................. Fadamuku kotankwacin farinciki dasukayiba durowa tabude zata dau abu setacikaro da card shuru tatsaya tunanin a ina tatabaganin card din kallon Aisha tai sannan tace sis wanna card din bashine ranan akabakiba tace shine wlh kinkira kuwa harararta Aisha tai sannan tace taya zankira bayan nama manta dashi barshi da Allah banda lokacin sa khadeeja tace haryaushe dakice hk bamusaniba ko alkhairin nagunsa plx kikira muji waye toh ta amsa takarba tajera number tai dailing shiko dama yadau number ta awayan ummi amma dayake yaji girmankai yanaga baze iya zubar da mutuncinsa a idon wata yar'maceba sunanta yagani yabayyana a screen yanda yayi saving yasa secret problem murmushi yasakeyi yana kallo wayar har yakusa tsinkewa tukun yadatse kiran gaba daya yakalli nasiru yai dariya yace wasa faringirki this ix just to beginning nasiru yace kaifa dan iskane cewa yayi yan iskanedae karkacirekanka wani kiranne yasake shigowa still itace bedaukaba sake kiratayi akaro nauku yai dan tsaki sannan yace kaganiko duk duniya mace dayace bana bari tamun miss call dayakai biyu inkaga bandauka akaron farkoba tabana kusane inkuma takira a nabiyu to nasan bazatai na ukuba 2miscall takeyi arayuwanta itace ummi cx I luv her so much da yaudarece naso yashiga tsakaninmu but yanzu kuma I really luv her with all beat of my heart nasir yace Allah neyakamaka dariya yai yace no bahakabane wayar yadauka yai dailing shiko ka idarsa dayace tak inyai one miss call báisakewa haryakusa tsinkewa tadauka da sallamarta bayan sungaisa yace naga kiranki bandaukaba I think kinmanta danine tace aa wlh yace gud kina burgeni yan mata zanso ace muyi abota dake mukulla friend ship atsakaninmu tace ohk amma zanyi shawara kaban lokaci cewa yai bakomai hakanma dai dene kiyi amma dazefi kisaurari zuciyarki inkinkwanta Kiji mezatacemiki toh ta amsa yakashe wayar kallon khadeeja tayi kafin tamata bayanin duk yanda sukayi tace ki amsa mana bamusan me ubangiji yake nufi dahakanba Aisha tace hakanekam yanzu yaushe yace zenemeki yaji ansanda inji khadeeja Aisha tace yace at any time ohk ta amsa sannan suka cigaba dayin assignment da akabasu misalin 11pm yakirata hartafara bacci kiran yatasheta cewa yayi kiyahakuri natasheki abarci ko tagyada kai kamar yana ganinta murmushi yai yace bakicemun komaiba cewatayi nayarda Allah yakare fitinan dake cikin abotanmu Ameen ya amsa ngd kinga yanzu kinajin bacci kawai zamuyi waya dasafe ta amsa datoh takashe wayar barcine yai gabada itah washegari dasassafe yakirata tafito awanka kenan khadeeja tashiga tadauka inakwana tafadamishi ya amsa sannan yace hope kintashi lfy ta amsa da lfy kalao yace yashirin skull nasan yanzu kinfito a wanka cewa tai ya'akayi kasani yace tahanyan abota mana bakisan cewa alokacin da zuciyoyi biyu suka hadu ko wanne nagane yadda dan uwansa kejin abubuwa zuciyatace kawai tace wanka kikafito kuma gashi hakanne dariya tai sosai sannan tace hakane yace barinbarki kishirya karki makara amiki bulala tace tab wazai zaneni inada khadeeja yace khadeeja kuma nadauka dakiceni tace hakanma daedene amma ayanzukam akusadani ai itane tunda kullum muna tare yace hakane amma wacece itah cewa tai tunda kasanni ai yakamata kasanta toh yan biyu nane yace toh agaesheta zataji ta amsa masa sukai sallama yakashe wayar khadeeja cetafito tanafadin kedawaye kiketa balla dariya haka tace wlh bestynaner yakirani yanxu khadeeja tace lallai kam gashi yasaki farinciki tace hummm kibari kawai ya iya maganane kinji yadda yake tsara magana sede kuma I don't know why innagakiransa gabana yakefadauwa haryanzu be kwantamin arainaba khadeeja tace kingankiko kullum inafadamiki kidinga kyatata zato wamutane kimusu fatan alkhairi kirinka Addu'an bakomai insha Allah ajiyar zuciya tasauke sannan tace ohk badamuwa yanama gaisheki tace ina amsawa muyi muyi break fast karmu makara motadaya sukashiga se skull domin kuwa yanzu sun iyah mota a skull kuwa sunkoma wani rayuwa domin kuwa kowa tayi kawaye dasuke yawo tare sede hakan ko kadan beshiga hurumin amintakansuba ko shakuwansu kawai sukan bar abunne amma kowa yasani kowaccensu bata dawanda yafimata dan uwanta. ************************ Yauma kamar kullum sundawo daga skull gidan ummah sukai don yakama agidan zasu kwana abinci sukaci sukai wanka suka zauna hira wayar khadeeja tai ruri ganin sunan da yabayyana a screen din wayar yasa tayin murmushi tare da dauka hello my kamal ya amsa na'am baby kina lfy lao wlh ta'amsa yace zanzo naganki yau tom race yakashe wayar kiran Aisha yai bayan sungaisa sukaita dan hirarsu yakashe wayar kallon khadeeja tai tace kiga besty wai yanason yazo yaganni shuru tai bata amsaba dama kuma dabi'antace wani lokacin se Aisha tai mata mgn taki amsawa tayi kaman batajiba alhalin taji shiyasa hakan baidamun Aisha kokadan itamah setai shuru batace komai ba shuru sukazauna kamar basune ketadi dashewaba da magariba sallahne kawae tatashesu sukai dinner sukaci sannan sukai assignment zuwa isha'i Aisha tace khadeeja yau kamal bazezobane murmushi tai sannan tace ohonsa ba niyauma bekiraniba cewa tai ohk inadae lfy tadanja numfashi sannan tace eh to lfyrce takawo haka donba lfy zanji agun nasir tace hakane kam kwanci tashi bawuya agurun Allah karyau kimanin 5month dahaduwar kamal da Aisha suna waya successful yana nuna mata kulawa sosai Aslam kam hartamanta dababinsa don ko skull gaesawa kawai sukeyi khadeeja ma soyayyar susukeci da kamal dai-dai gwargwado kuma duk kansu bebari sunsan cewa shine kamal dinba gashi khadeeja talura yanzune yar'uwanta tasamu mijin aure domin taga soyayyar friend dinta wato(besty)acikin kwayar idonta abunda kedamunsu kullum shine besty betaba zuwaba rabonta dashi tun randa yabata card kullum acewarsa...............loading [1/3, 11:15 AM] Hayat: I dedicated to my family ✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳ *triple star* Page 9............ Bayananne amma dazarar yadawo zata ganshi haka rayuwa tacigaba harsukazo yaune ranan Final exams dinsu sunjima suna hira kafin sukakonta da safe sukagaida mom tace insundawo tanason magana dasu khadeeja tace mom wannan pic din waye tace akainakeso muyi magana sunfita kasancewan Abba bayagari kowa motarta taja suna tafe suna hira awaya kowa tasa earpese suna isah har anfara shiga exam hall Aisha cetakoma rufemotarta sekira yashigo tana dubawa taga besty tadauka yace gani a skull dinku ina kallonki kidanfito kikarfi aika kafintayi mgn yakashe juyawa tayi tanufi get taduba ba security tanalekawa kodatagansa setaji ankwadamata abu akai Khadeeja kuwa taga har lokaci yayi ba Aisha tayi complain wa invigilator yace hala tana dayan hall dinne bayan tagama taje batagantaba tanufi gurin motar taganshi abude abun yabata mamaki jitayi ance khadeeja lfy kuwa tace wlh sis dina nakenema bangantaba tace aikuwa Dan shigo naganta tanafita waedatakarbi sako kuma naga waya akunnanta bandesan wa takekiraba dagudu ummi tafita kotakam motocin batabiba gidan umma tanufa tana isah umma tace lfy khadeeja naganki a harkitse ina Aisha tace itanazo nema bata mkrnt umma tace banda ke kinsan sede tawuce gda mujecan amma kinkirata selokacin tatuna dawayanta tana dubawa taga 5misscall Aisha tamata kuma takira taji switch off suna isah gida umma tatambayi baba megadi ko Aisha tadawo yace tunfitansu bataahigoba gashi mom tana wajan aiki kafin sulura khadeeja tazube awajan umma takira mom tasanarmata suna zuwa asibiti basujimaba suka isah emergency akayi da'itah doctors nakanta suna kokarin seta numfashinta dakyar tadawo nrml bayan mom takira Abba tasanarmasa anyi sa'a yadawo cikin dare a asibiti yasamesu umma se kuka babane kawae mekarfin hali Da safe ummi tafarka Abba yafara mata sannu kuka takeyi sosai Dan tasan da Aisha tananan da hanunta nacikin nata mom tace kyhr kibamu lbrn abunda yafaru samu musanarwa hukuwa khadeeja tayi karfin hali basu lbr tayi tana kuka atake suka sanarma commissioner of police. Abangaren Aisha kuwa tanafarkawa taganta akwance hankalinta yatashi banda kuka ba abunda takeyi kofa tanufa taji key tana kuka tanafadin kacuceni besty menamaka kuka sosai takeyi har muryanta yadashe dare nayi wani yabude kofar yace ga abinci nasan kinajin yunwa tace wlh badanciba macuta azzalimai Dan Allah sis kizo kifitardani dariya yayi sannan yace ashe dakimutu dayunwa sannan yafita tareda maeda key kuka takeyi metsuma zuciya hargari yawaye da safe kamal yashiga yadagota daga sunkuyan datayi sannan yadebeta damari har 5 yace kinganeni kobaki ganeniba kafin tayi tunani yashageta seda yaga idonta yayi guruguru yasaketa yace nine Wanda kikamara abakin kasuwa najima ina tuananin yadda zanrama cin mutunci dakikamun seyanzu nasamu dama Allah yasoki I am in love with....... Sekuma yaki karasawa tacigaba dacewa don't mind dear dakikoma gida yau ko gobe oho bankawoki danki zaunaba sedan nawulakantaki nayi tunanin barinki haka amma yanzu danaganki senaga badan iya jurewaba dole kibada kai bori yahau yanufeta tafara jadabaya bayadda Aisha batayiba wajan ganin takare kanta amma karkinsu badayabane seda yarabata da budurcinta kuka takeyi sosai amma bebartaba seda hakonsa tacinma ruwa sumatayi yadauketa yayi toilet da itah sannan yafito da itah yatafi damuwansa tana farkawa tace waiyo Allah kaene gata na yau gatanadin danajima inayi yatafi akan wannan Dan iskan Allah kasakamana waiyo sis dina kina ina nasan duk yadda kike hankalinki yanatshe kiyahakuri plx mudauki kaddara. Asibiti kuwa khadeeja kullum kuka har yau kwananta 25 dasutafi gida abunda yadameta shine ga batan yar'uwanta garashin masoyinta hartakonta bejeba kuma wayansa switch off sede nasir yacemata yajewani aikine gurin ba service amma yakusa dawowa haka khadeeja tacigaba darayuwa yau sauki gobe jinya tanazaune tace nasan kinajina sis wannan sakone wa zuciyarki kowa yadauka kinmutu amma ninasan bakimutuba Dan Allah du k yadda kike kirungumi kaddara nasan zamusake haduwa damurayu tare plx come back to me Aisha nazaune taji kaman sako azuciyanta tace tasan sis kina cikin damuwa amma Dan Allah kikontarda hankalinki dandawo kitayani da Addu'a setafashe dakuka. Yaubatan Aisha kimanin 2mnth kenan aran akasata amoto da daddare suka jefar da itah abakin ruwa gashi batajin dadin jikinta tafiya takeyi tanajin jiri nadibarta bata lura da ramin gabantaba sejinta tayi aciki tana faduwa tabuga kanta tsaban wahala seda takasa kuka haka ruwan yatatafiya da itah......... Khadeeja kuwa adaren tayi wani mummunan mafarki Dan rabonta da bacci tun batan Aisha yauma barawone yasaceta tinda tafarka take kuka dakyar tayi alwala tayi sallah tadungama Aisha addu'a har asuba momce tashigo tace yanxu me sunan mama badakide kwana akasaba tace mom nasan duk yadda Aisha take akasa take kwana kuma kullum sekunce nayi hkr to itah wadebata hakuri bare yalallasheta Dan haka nida kwanan gado seranda Aisha tadawo tausayi takebama kowa tazama kamar wata me matsalan kwakwalwa itah kawae tata sambatu shiyasa ko kofar gida batafita . Wani kwaye ruwan yakai Aisha yayinda wata yarda batafi 7yrsba tazo diban ruwa setahango mutum kwance cikin ruwa dagudu takoma gida tasanarma iyayenta tare sukaxo sukadauketa sukanufi gida da itah matan datakai 60yrs batataba aihuwaba wannan ma kwanabiyu taxomata haka tasa akasamo ruwan zafi akawanke Aisha tanemo wani ganye dagarin magani tadinga shafamata ajikinta da'alama akwai sauran numfashi ajikinta tafadawa mijinta yace inaga ruwan datashane haka matan tadinga danna kirjinta ruwa nafitowa numfashi tafara setari yabiyo baya tari tayi sosai sannan tayi kokarin mekewa tana ambaton sunan khadeeja matan tace kyhkr agida kike ahaka har bacci yadauketa wuni tayi ahaka sekashe gari dasafe tafarka suna tsakar gida tafito tadubesu tace ina khadeeja Dan Allah kukaini gun yar'uwata matanne tace zoki zauna nan gurina zama tai tana kallansu cemata tai tsintarki mukayi acikin ruwa keko meyasameki haka cikin kuka tace zalintarmu akayi nida yar'uwata muna zaune lfy akarabamu saboda son zuciya irinna mutanen duniya bataboye komai batabasu lbrnta sun tausayamata sosai suka bata hakuri tare da dannanta dacewa zasukaita gida amma tayi hkr se insuntara kudi donsutalakawane bame temakonsu don danisa tsakanin katsina da bauchi KATSINA tamaimaita aranta haka zama yacigaba musu tanajin dadin zama dasu amma kullum se tayi kuka tana tunanin aminiyarta matan tana iya kokarinta wajan ganin tafarantama Aisha rai waneni WANNAN MATAN KUBIYONI DANJIN CIGABA. Sunanta goggo yabi..........loading [1/3, 11:15 AM] Hayat: I dedicated to my family ✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳ *triple star* Page 10................... Mijinta kuwa baba akekiransa tindataje kofuta batayi kwananta uku tanajinya gadamuwa da kuma ciwon ciki ko yaushe sekwanciya ga yawan amai ko yaushe duk tarame tayi baki bata iyacin komai goggo yabine tagano cewa Aisha cikine da itah tagane hakannae tunranda tafara ganinta tab lallai da aiki Aisha daciki kumana saurayin kawarta,aminiyarta,yar'uwarta goggo yabi tafara tafiya aikin wanke-wanke dashara domin tasamu kudin maeda Aisha garinsu hakakawae takejin son yarinyan datausayinta aranta kullum tana tunaninta musamman intabargidan tatafi aiki setakega kaman databukaci wani Abu gashi batanan gatadaciki kuma a'nason meciki dacin kayan dadi babane kezuwamata dakayan marmari inyaje gona goggo kuma tazo da abinci daga gidan aikinta. Zaune take tamata sakan zuci hawaye zafafa suka kwararomata ta lumshe ido sannan tace axuciyarta hakika munyi kuskuren yarda da besty yaci amanata kuma yaci amanar abota jitake ajikinta badatasake yarda dakowani namijiba arayuwanta kuka sosai takeyi tana tuno aminiyarta tana fadin ayya sis Allah yasa kamal yarikemun amanar zuciyarki sis goggo netayi sallama tai saurin share hawayenta tazauna takalleta cikeda tuhuma sannan tace hba takwara nahanaki kukannan kinki Dan Allah kibari kinason kicutar da'abunda yake cikinkine kokuma kikashe kanki saboda bakincikin halinda kikeciki wani hali kikeji yar'uwanki datashiga intaji lbrn mutuwarki,saurin kallon goggo tayi tace kibar fadan hk wlh zatashiga mawuyacin hali fiyeda yaddata takeciki ayanzu kawai de natsani kaina da abunda kecikina banasonshi wlh tasake fashewa dakuka dakyar tayi shiru. Khadeeja kuwa ba abunda yacanza kullum kara shiga damuwa takeyi dakunci tadansamu dauki tabangaran kamal domin sunakan soyayyar su nrml ko ajikinsa bayanunawa yasan komai akan rashin Aisha sede yatagwada damuwansa akai yana iya kokarinsa donganin yasata farinciki sedai duk dahakan tana nunamasa bakomai amma ita tasan rashin barinjikinta tsawon 8mnth kenan darashinta.Aisha kuwa ciki yayi girma abunsa senauyi dayake mata ga girma dakyar take zama da kyar take tashi kudin mota nata haduwa saura kadan goggo tagama hadawa kullum addu'anta Allah yasauki Aisha lfy. ********************** Maganar aurene yafara kankama agidansu khadeeja Dan iyayen kamal sunzo antsaida magana sunbada tambaya da sadaki rana kawai sukejira tunda akakawo khadeeja jinya yadawo sabo har gadon asibiti dakyar akasamu tadawo nrml tunanin kimanin 8mnth zuwa 9 ba lbarin Aisha tasan tanacikin tashin hankali da rudani kuka sosai takeyi har yau satinta biyu a asibiti ciwo kaman karuwa yakeyi abbane yafaratunanin futa da itah waje sumom sunji dadi haka akafutada itah su yasir sun gama mkrnt sundawo gida sede suma kullum suna cikin bakincikin rashin aunty Aisha ga ciwon yar'uwansu anyi nasarar mata aiki azuciya 1mnth sukadawo gida Nigeria alhmd jiki nakan sauki doctor yacemusu indae batasamu abunda takesoba damatsala gaba deyi wuya asake nasara ahakadae akatabata baki mom tace inkinrabu darayuwanki taya Aisha datarayu da haka takesamun nutsuwa husna harta saduda addu'an neman rahman ubangiji takewa Aunty Aisha donsu atunaninsu tamutu khadeeja cekawai takiyarda dahakan . Goggo tanatafama da Aisha cikin dare labour take gadan-gadan banda kuka batakomai tawahala sosai sunan khadeeja shine abunda take anbatowa kamin tahaihu yan biyu tahaifa mace da namiji tayi bleeding sosai dakyar goggo tashawokan lamarin tagyara yaran da yaran duka adaren tai matawanka sannan tabata magani tasha bacci sosai tai goggo tana mamakin soyayyar dake tsakanin Aisha da khadija a labour masunanta takekira lokaci yayi da yakamata tahada wayannan masoya. Dasafema koda tatashi dakuka tatashi dakyar tayishiru goggo ta aika gidan aikinta tanada mejego matan gidan hjy Hindu tamusu aike da kayan abinci da kudi 20k tayi murna sosai danyanxu intahada dana wajanta dasukai 30k yanxu yakamata su kai Aisha gida babane yayi huduba wayaran cewa tai macen asamata khadeeja namijin kuma kamal wato sotake tayi takwara ma saurayin khadeeja kozata Dada tabbatarwa tanasonta dashi yanxu haka kuwa yara sukaci sunan amma tanakiransu da AMRAH DA NOOR suna kama sosai tun ayaransu khadeeja dae tananan amma zuciyarta kamar akwai wani mummunan abunda yasamu Aisha addu'a kawae takemata. Aisha kuwa goggo netace ba'atafiya dadanyen goyo tabari sesunkai kaman 3mnth Aisha tatsani yaran gwandama khadeeja domin sunan sis dintane kullum Dakyar takebasu nono setayi kukama ahakan. WANNAN SHINE RAYUWAN AMINAI BIYU KHADEEJA &AISHA KUBIYONI DANJI KARASHIN LBRN SHIN AISHA DATADAWO CIKIN KOSHIN LFY? WANI IRIN FARINCIKI KHADEEJA DATAYI? YAZATAYI IDAN TASAN CEWA KAMAL DIN KHADEEJA SHINE BESTYNTER? IDAN KHADEEJA TAGANE CEWA KAMAL DINTA AISHA TAMARA YADATAYI? KUMA TASAN CEWA SHIYAYAUDARI AMINIYARTA SANADIN ABOTA! SHIN MOM DATAFADI DALILINTA NAJIN FADUWANGABA INTAGA AISHA? KOKO DATAFADA HOTON DATAKE KALLO KUMA WAYE WANNAN MIYE ALAKANTA DAME HOTON? SHIN KHADEEJA DATAYARDA TA AURI KAMAL? WANI MATAKI ZASU DAUKA AKANSA? WANI IRIN RAYUWA DASUKOMA BAYAN WANNAN CHAKWAKIYAN? GABADAYA KUBIYONI DOMIN TATTAROMUKU RAHOTANNI AKAN TRIPLE STARS KHADEEJA,AISHA &KAMAL SEKUNJINI NINE NAKU SALMAT(ASHMAT)MUCH LOVE MY TWINS SIS ....................loading [1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family ✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳ *triple stars* Page 11................ Khadeeja cezaune aharaban gidansu akan sallaya tanajan chalbi misalin 5pm karan bude kofataji yasata saurin juyawa donganin wake bude kofar arazane tamike tsaye don tabbatarwa idonta abunda tagani gaskene kam ko karya Aisha take ganifah dukda tarame tai baki kammannita sunsauya don wahala amma besa khadeeja kasaganetaba Aisha kuwa cikin sauri taikan ta tarungumeta domin murna kuka sosai sukeyi jinshiru yasa Aisha saurin kallon khadeeja suma tai da alama ihu tasanya mekarfi Wanda yasa mom futuwa harda Abba kallon Aisha sukai arazane domin tabbatarwa idonsu itace koba itaba Aisha cikin kuka tace mom plx kuduba khadeeja mana motsifa mota Abba yadauka asibiti sukai direct harda Aisha tama mantadasunzo dawata ga goggo tsaye da noor abayanta amrah a hanunta baba megadine yabata mazauni danyaga tare sukaxo da Aisha anyi sa'a cikin 30mnt tafarka kalle-kalle tafarayi adakin jin hanunta rige danamutum yasata saurin kankame hannun tare da kallan wadda yarikemata hannu Aisha kuka take Sosai Wanda tunzuwansu ahakatake batacewa komai cikin kuka khadeeja tace mafarki nakeyi ko gsky Aisha kece rikedani ayau cikin kuka Aisha tace nice yar'uwata bamafarkibane nima jinakeyi ajikina tamkar mafarki nakeyi Allah sarki rayuwa tsawon shekara daya dawata biyu rabona daganinki ko amafarki bantaba tunanin hakanba.momce tace kuyi hkr kubar kukan shima zekaramuku ciwo ataredaku zama Aisha tayi ajikin gadon rikeda hanun khadeeja tamkar Wanda za'akwacemusu juna wajen awansu gudu Abba yakira doctor yasallamesu don yaga taware sosai gida direct sukayi baba megadi yabude musu get kiran umma da baba Abba yayi ba'ajimaba sukazo gani goggo azaune yasa Aisha tunawa da sunzo dawata Abba neyace baiwar allah daga ina Aisha tace tare muke da itah cikin gida sukashiga a falo suka zauna dukansu kallansu Aisha takeyi daya bayan daya talunshe ido se hawaye mikewa tai tarungumi umma tana kuka umma tace kiyi hkr Aisha godiya yakamata muyiwa ubangiji kinjiko Abba yace yanxu duk kutashi muyi sallah tukunnan sallah sukayi har lokacin yara suna barcinsu itadae khadeeja mamaki yacikata to wannan yayan waye oho bayan sunyi salla baba yabude taro da addu'a sannan yakirasu yasir akan sudawo gida baba megadi shiyafaramusu albishir da gudu suka shiga falon sukarungumeta sunacewa sis yaukece kikadawo gida inakika shiga plx kinsamu atashin hankali da rudani cikin kuka ta amsa kuyi hkr ainadawo abbane yace kowa yayi shiru zama sukayi falon yayi sit mom tace Aisha karkiyi kuka kidaure kibamu lbrn yadda komai yafaru hadiye kukan tayi sannan tace saceni akayi akasani amota akakaini wani bakin gida kullum cikin kuka nake datunaninku watana biyu agidan akasake daukana aka yardani cikin dare sedae kafun nan yamun yamun takasa karasawa sekuka yaci karfinta takalli goggo tace goggo kifadamusu plz badan iyaba goggo tayi ajiyar zuciya sannan tajigaba fyade akamata kuma akayarda itah abakin daji muntsincetane abakin ruwa jikinta duk jini don jinciwo datayi mukaimata jinya da akakwana biyu nalura cikine da itah naga tashin hankali a idonta lokacin da nasanarda itah seda namata fada cewa kowa dajarabawansa kullum magananta daya khadeeja ko randa muka tsinceta tanafarkawa khadeeja tafar kira munso mudawo da itah toh kasanceewan mutalakawane hakan yasa nafara aikatau don ganin nasamu kudin motan katsina zuwa bauchi har Allah yasa cikinta yagirma tahaihu lfy yan biyu mace tace sunanta khadeeja tanacemat(Amrah) namijinkuma sunansa KAMAL acewarta tayi takwara ma Wanda yar uwanta takeso sede shi (Noor)take kiransa tadauki tsanan duniya tadaura wayarannan ko nono dakyar take basu yanxu watansu 4 kenan tatashi tamikawa mom nahanunta wato noor takunce nabayan tabaiwa umma Amrah khadeeja kuwa da Aisha banda kuka ba abunda sukeyi haka husna Abba ne yace bakuka yakamata kuyiba ai duk abunda yasamu bawa muzarrabine daga Allah kuma bawai bayasontabane aa soyayyar ubangijinema ya jarabci bawansa sedai kowa dayadda nashi jarabawan take so plx kuyi hkr kurungumi kaddaran dayazomuku akowani yanayi yake kuka baya magani abunda yafaru yafaru sedai Allah yakiyaye gaba Sannan kuma Aisha tayaya daki haifi Abu kuma kirinka nunamusu tsana sume suka sani Dan haka kiyi hkr kirungumi yayanki kimusu addu'a ubangiji yarayasu da imani kinjiko tagyada kai mom tace nidae ina marabada samun sabon miji baba yace aiba gori abun muma muna da amaryanmu dariya sukayi duka falon kowa yakarbi yaran yasamusu albarka sannan daga karshe khadeeja takarbi mesunanta Aisha KUMA takarbi noor Abba neyamusu saeda safe taredacewa gobe ayi sauran jawabin goggo tare da husna dasukwana Dan Aisha yaukwana setareda khadeeja suna zuwa daki Aisha tacire kayanjikinta tafada toilet kuka sosai tai Dan rabonta dawanka da sabulu me laushi hartamanta wanka tai sosai tafuto takalli khadeeja ta zubawa yara ido kamar me tunanin wani abu dafata Aisha tai tace yadai sis kizo muci dinner se alokacin noor yafarka da kuka donma bayi da rikiciki Amrace uwar kuka don ita inta tashi to dukkansu bame barci tsaki tai tacigaba dacin abincinta khadeeja ce tamike ta daukoshi tabata shi sannan tace pls sis kibashi yasha karbansa Aisha tai bamusu tabashi barci yakoma bayan sunkammala ne khadeeja tace sis yaukam ba Hutu zunzurutum murna kibani labari da bakikinki pls meyafaru waye yamiki ciki daurewa tai tace sis kinsan abun mamaki khadeeja tace aa sekinfada tai murmushi tariko hanunta tacigaba dacewa maza ba'amana nayi matukar mamaki sis besty neyamun wannan aikin wai yarama fansan marinshi danayi kintuna sonda nace miki namari wani salati khadeeja tai tace bestyn saboda kinmareshi hummm da namiji amma wlh seyagane kuransa inji khadeeja Aisha tace ainah damuganshi bamusanyadda yakeba wannan shine illar yarda damutane khadeeja tace kyhkr sis mundauki kaddara dayasamemu bakomai inkere nayawo zabo nayawo wataran zasuhadu shege asararre Dan iska fasiki mazinaci Dan wuta hira sosai sukayi sannan sukakonta kukan Amrane yahanasu bacci khadeeja netagoyeta tana jijjigata hartayi bacci wajan asuba seda sukayi sallah sannan sukakonta sekusan 1pm sukatashi goggo yabi hartamasu noor wanka tashiryasu cikin kayan da mom takawomusu sunyi kyau sosai wanka su khadeeja sukayi sannan tabaiwa yaranta nono shuru ummi tayi tanakallon Aisha 4sometimes Aisha takalleta tace lfy sis irin wannan kallo murmushi tayi tace to yaushe gamo kinga yau senaga kaman bantaba ganinkiba gakuma yayana kin haifamun Aisha ajiyar zuciya tasauke sannan tace ummi kenan nikam ina sahibinmu sweet kamal uhmm tace tukun tai magana aini namamantadashi tunda yau gani ga yar'uwata kinsan kinfimun komai aduniya dariya Aisha tai tace sis kenan kinsandae duk soyayyar dake tsakanin mu dole inkinyi aure shize fini zama dake baniba gsky kikirashi yanxu konayi fushi cewa tai toh yaukuma kece dasani kiran kamal rayuwa kenan murmushi Aisha tai tace bahakabane naga haryanzu kina kokontone akaina khadeeja tace aa bahakabane my sis nayarda dake aigashi harkinmana takwara sukai dariya atare sannan tadau wayarta tayi dailing number switch off takalli Aisha tace kinji wayarsama akashe tace ohk zuwa la'asar sukai sallah pic sukatadauka taitadaukar yaranta sunyi matukar kyau sosai bayan sallar magriba kuma Abba yadawo tambayar Aisha yai kodatagane Wanda sukamata fyade amma Sam tagwada bata tana ganinsuba se aranan kuma ko tagansu bazata ganesuba Abba yace badamuwa sucigaba da addu'a mom kuwa tabarine hankali yadade kwanciya sosai tadaga maganar da take so suyi,Dad din kamal ne yakira Abba yace kamal fa anturashi wani asibiti kyauye dake garinsu Kaduna wajan ba service amma de iyahkai 7mnth ayahakuri dazancensa auranseyadawo amma yanadawowa immediately auren za'ayi sukayi sallama yakashe wayar abbreviated yasamarmasu mom da khadija wannan dalilin yasa besan dawowan Aisha ba kirama bayasamunyi saboda yanayin aiki sukuwa suna zaune normal yaukimanin sati guda dadawowan Aisha nan goggo yabi tace zatakoma gida Abba ne yace aa tayahakuri takara sati desa driver yakaita yanzuma yayi tafiya kuma yasaimata waya tecno keypad guda biyu dasabin layika itada baba zasuna communicating yace su khadeeja kukoyamata Abba da yasir sunata tsokananta dantazamo kamar kakansu ahaka harsati yacika Aisha tayi kyau da haske saboda batada matsalan komai basubar dabi'arsu tashiga iri dayaba suna cikin farinciki duk da wani lokaci sukanyi kuka goggo yabi tasamu goma na arziki agunsu mom ga kudin da Abba yabata taja jari 100k tayi mamakin yadda Aisha tayi rayuwa dasu achan bayan daulardatake ciki lallai rayuwa inkanaraye dakayi kallo harkofan gida baba sukakaita shida driver seda suka kwanan bayan anhada Aisha damijin goggo yabi sannan sukadauki hanyan bauchi. Rayuwa tasauya musu suna cikin farinciki yara suna ta wayo kimanin 2mnth dadawowan Aisha batataba futaba seyau sukayi shawarin zuwa kasuwa siyayya dakyar Abba yabarsu Dan gudun abunda yafaru abaya Aisha tace yauma mutafi a motarmu khadeeja tace wani mota tuni Abba yasaeda su kuma bamuba mota ko aure mukayi tare da kannensu sukatafi dakuma driver komai iri daya sukasa kayan yakarbi jikinsu haka yan biyunsu gasu sunyi wayo bul-bul domin kakaninsu sundauki son duniya sundauramusu kanaganinsu kaga huta kace larabawane watansu shida yanxu khadeeja tanaji dasu kaman itah tahaefesu waya suka saya iridaya na 45k husna kuma 21k sundauki wajan 1hr ahakama Dan Amrane tadamesu dakuka sunfito kenan adaede bakin kasuwan Aisha tatsaya sehawaye zafafa nazubomata cikin sauri khadeeja tasa hannunta tagogemata tace plz sis batasake maganaba dantagane metatuna mota suka shiga tayi kokarin boys damuwanta karsu husna sugane koda suka dawo gida sungaji Sosai sukayi sallah sukaci abinci khadeeja takira goggo yabi Wanda tun tafiyarta kullum se sunyi waya harda tambayan yan biyu mom cetashigo dakin daukeda envelope ahanunta tazauna gaeaheta sukayi cikin girmamawa sannan tace kuntuna nataba cemuku inason muyi wata magana eh sukace sannan tace Aisha nadade inatunaninki araina tunkina yarinya babu shakka lamarin dabantsoro dafirgici amma kalli wannan kigani kokinsan wanene a hotonnan baki bude take kallon hotan yarinya kuma tayi kama da itah lokacin tanakarama sannan daga wani abudurwa kanagani kasan nadane still kama da Aisha takeyi har dimple dinsu dayankuma da ya ahannunta dayankuma yarane subiyu kowa tadauka abunda yarudasu shine suna kama iyayen dayan kuma alhaji babba da hjy.merasuwane tare da yanmata guda biyu dana miji khadeeja netace mom wannan hoton tayikama da hotan Aisha tana karama barin dakko kugani bashakka suna kama kallon-kallo sukeyi suna kallon tuhuma wa mom tace kudena kallona haka nima ina cikin rudani bansan mekefaruwa amma akullum naga Aisha senaji gabana yafadi tanamun kama dana hotannan sede bansamu daman furta komabai saboda Abba Ku yace indakata tukunnan amma nakasa jurewa wlh khadeeja juriya kawai nafiki lokacin batan Aisha amma inaji ajikina nafiki shiga damuwa Aisha kuwa takasa cewa komai Dan kanta ya kulle khadeeja tace jikifa mom wayakwanta a asibiti don rashinta mom tace bansaniba nima, kiduba kigani dariya khadeeja tai tace Tabb hannu tadaga tataba Aisha sannan tace ke kiyi magana mana saurin kallon ta tai tace aini mom takashemun jiki amma yanxu to mom kema kikasa fayyacemana wakenan ze iya mom tai murmushi tace akwai wlh in ALLAH yakaimu bayan magriba akwai zama a,abban falo tom suka ce tai waje abunta kallon khadeeja Aisha tai tace toko mehakan yakenufi oho? Waye wannan na hoton oho? Koma waye ita tasani khadeeja tace aikam ALlah dai yasa dai muji alkairi mom tanafuta kacikaro da Abba cewa yai yanxu sadiya seda kika kai ma yarannan photo tome hakan zetsinanamiki yadaga kafada yace shikenan kiyi duk Abunda kika gadama niba ruwana aciki mutanennen muna mutunci dasu amma kina so kijangwalo wani abu cewa tai haba abban yasir............loading [1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family ✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳ *triple stars* Page 12........... Yakake so inyi tace Dan Allah inason bayan sallah magriba damu taru afalonka cewa yayi aa baruwansa dakyar yayarda da magriba kowa ya hallara mom ce tayi karfin halinyin magana tace maganace adunkule rudanine,rikicine,kuma siirin boyene zefuto yau takalli umma tace kwanakin baya muntaba tattauna wata magana umma tace hakane mom tace to yanzu lokacin yayi dakowa zedena boye damuwan dayake ransa sede kifara kallon wannan kafun muce komai karba tai takalla gabantane yafadi tai saurin kallon mom tace amma a inah kikasamu wannan hoton kokinsan wadanda sukecikine kokuma kinadawata alaka tsakaninki dasu mom tai ajiyar zuciya tace umma sa'a shinkedin kinsansune umma tai murmushi tace bansansuba amma nataba ganinsu amma plz kifadamun inkinsansu Kowa yayi shiru mom tace lallai Allah mehikimane hoto daya tadauko tace wannan itace hjy Allah yajikanta shikuma wannan mijintane Ahj.babba sunyi auran saurayi da budurwa har Allah ya'azirtasu da yaya guda uku biyu mata Wanda sunkasace twins ne se babba su namiji yaya faruk wannan mata biyu kuma nine dayar uwata nice hasana ita hussaina amma mahaifinmu yazabi yachanzamana suna ni sadiya takuma Khadeejah nayi aure acikin garin kaduna itakuma a kano kusan tare akayi auranbu amma bagaridayaba hakan behanamu ziyarar junanmuba kusan tare muka haihu nahaihu dawata 2 Khadeejah tahaifi mace nima mece sunan yarta Aisha sunan mahaifiyar mijintakenan bayan suna tazo wankan gida sakamakon CS da'akamata alokacin mukai wadannan hotunan nikuma inagoyon Khadeejah alokacin bayan komawartane kuma yan fashi sukai tsinke acikin gidansu sukakashe mahaifin Aisha sannan dakyar Khadeejah tai nasarar futa daga gidan bamusan ya'akayi baseji mukayi gawarta awani yanki daban........loading NASAN YAU KAMAN KUCINYENI AM SORRY INA BUSY NE THROUGHOUT KUYI MANAGED DAWANNAN. [1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family ✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳ *triple stars* Page 14............... Rasa yadda yake yayi kusan 30mnt yanatsaye tukun yafita ko mota kasa ja yayi adaedeta sahu yahau takaishi har kofar gida idonsa yakaada yayi ja becema kowa komaiba yawuce dakinsa key yabama Amir yace yaje yadauko masa motansa a kofar gidansu khadeeja mom taso tambayansa amma yadda taga yadakama Ameera tsawa Dan ta ambaci ummi yasa har itah mummy tayi shakkar tunkaransa Dan tasan halinsa inyai fushi se ahankali yanashiga daki yakashe wayoyinsa dan baya bukatar kowa ayau bare yayi receiving toilet yashiga yasakar makansa shower bayan yafito yakwanta a kasa tunani yakeyi sosai aransa na maganganun Aisha shifa yama manta da'itah amma yanzu yagane sabon shafintane ma yakebude toh ya'akayima har yakasa hkr yauga abunda nasir yake fadamishi yin danasani sedayakamu da soyayyar khadeeja makura sannan komai yaruguje saboda son zuciyanshi lumshe ido yai hawaye nazuba masa yama rasa mafuta haka yawuni ko abinci yakici kuma becewa kowa komaiba... Cikin gidansu khadeeja kuwa Aisha ce kwance tana kuka khadeeja tashigo jiki asanyaye zama tai abakin gadon sannan tadafa kafadarta tace plx Aisha bansan haka..........toshemata baki Aisha tai tace haba sis basekinmun bayaniba karkidamu hausawa sunce (kaza takan naushi yayantane badan batasonsuba sedan sukula akwai shurwa)don hk karkidamu bakomai amma wlh natsani kamal kuma bazan taba auransaba acewar khadeeja koda kuwa narasa mijin aure a duniya Aisha tace nima bana goyan bayan ki aireshi amma yazama dole mukoyamishi ladaf sedekumaa yadamuyi dasu Abba sukahada baki sukafada shuru sukadanyi kafin Aisha tace karmu kuskura mufadamusu halinda akeciki amma dole munemo mafita khadeeja tace kwarae kuwa Amrahne tashigo dakin tareda noor suna kuka Aisha tace kufita khadeeja tace haba sis wannan balaifinsubane mesukasani dan Allah kidena tsanan yarannan tana kuka Aisha tatsani ganinta ahaka tace kiyi hkr sis nabari kidena kuka tace tom naji ngd kiransu tayi tace miye kuke kuka noor yace kudina databani Amra tace o'o aimani akabayar Aisha tace wayabasu kudi kuma khadeeja tace wlh kamal nefa nihar namamanta Aisha tace zekoyawa yayanki son kudi khadeeja tace noor wai hk shuru yayi yace nidae nidae tabani kudina basusan lokacinda sukafashe da dariyaba Aisha tace Amrana bashi nawannan hanun kirike nadayan hanunko bubbuga kafa tafara oooooooo Aisha tace kai subhanallahi khadeeja tace Amrana takaina kawo kudin na'ajiyemuku gobe muje sayayya kasuwa mikamata tayi takalli noor tace kaima gashi nakarba gobe muje kasuwa sayayya tom suka amsa amma Amrah ranta abace seda tabasu sweet sannan sukai shuru zuwa dare sukaci dinner suka kwanta cikin dare khadeeja tafarka banda kuka ba'abunda takeyi tanacewa azuciyarta*how could kamal betray her in such a way,he has always been her figure of admiration, her love,the one she was hoping to live the rest of her life with uhmmmm everything is a history yanzu*kuka take har zuciyanta nazafi Aisha tafarka tace sis kitashi muyi mgn kibar kuka magani tabata tasha yalafah tace khadeeja kinga kidena damun kankida wannan maganan shi danamiji baruwansa inmunmutu baida asara amma kituna yayanki shifa aurensa deyi baxema tunamuba wlh don hk yakamata mucire wannan damuwan aranmu abunda ciwo kam amma tunda munyi alkawarin yarda da kaddara to mubar wannan tunanin baxekaimu ko inaba mufara tunanin hanyan dazamu ladabtar da kamal khadeeja tace mudae muyi namu mubarwa Allah nasa. Nafila sukayi sukakonta sewajan 11am suka tashi. Shiko gogan ko barci be iyayiba lallai yayi abunda yadamesa betaba tsammanin akwai abunda desashi irin wannan tunanin bako bacci yakasayi yadda yaga rana haka yaga dare wayrsa yadauka yakira nasir yace hello abokina nakiraka jiya akashe ajiyar zuciya yasauke sannan yace nasir am in critical condition yace meyafaru kabari zancen bana wayabane pls kadawo gobe to nasir ya'amsa dan yasan serious maganane nasir yace lallai kamal nacikin wani hali tunda yafurta akwai damuwa. Washegari da magriba ya'isoh ko gida bejeba yazo yasamu kamal natabari yace suje asibiti yace aa wani abokin aikinsa yakira yazo yamasa allurai hankalin mummy yatashi tunaninta meyasameshi daga jiya zuwa yau amma hankalinta yakwanta dataji likita yace bawani ciwo bane..........loading [1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family ✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳ *triple stars* Page 13............... Amma bawanda yasamu lbrn yanda Aisha take kowa yayi tunanin itama tamutu bamusan ya'akayiba kuma,to wan nan shine lbrn danasani gameda ni dayar'uwata umma tace lallai ubangiji shike tsara al'amura yadda yaso shekarun baya dasuka wuce munyi aure da baban Aisha kusan shekara (6)bamu haihuba cikin dare munfito asibiti banida lfy kukan jaririya mukaji akan hanyanmu nakomawa gida ganin jaririya a lullube yasa mukadauka kasancewan bakowa awajen ihun mutane mukaji sunacewa inasuke matan da jaririyan labewa mukayi hakan yasa basuganmuba semukaji ihun mace cikin hanzari mukabar wajan bayan mundawo gida semukaga Abu yafado a envelop hoto mukagani mace da jaririya a bayan kuma anrubuta kuceci yana Aisha sedai da'alama da jini akairubutun haka muka riketa mukadawo bauchi don gudun kar azzaluman dasu kakashe uwar subiyo yan mukacigaba da kiranta da humaira har tayi wayo Allah yabani ciki nahaifi husna baba yace bashakka hakane yadda sa'a tafada abbane yashigo yana fadin shikenan yanzu kinji dadi hankalinki yakwanta cewa tai eh babane yace aimukam alhmd dama munason munemi dangin yarinya amma bamuda inda zamufara Aisha to kinga ga iyayenki nan cikin kuka Aisha tarungume mom sekoke koke akeyi a falon yaukam gsky tayi halinta kiran yaya faruq mom tayi tasanarmasa take yafadawa Ahj babba duk cangida Kaduna yahargitse da murna mom tamusu alkawarin kaimusu Aisha sannan tace gaskiyan hausawane dasukace inbaka haifi yanbiyuba to yayanka dasu haifa gashi Aisha tafara. Haka sukaje kano nanma seda mom tabasu lbrn ibtila'in dasuka fada suntausayawa Aisha sosai alhj babba yayitafada wae sakacine Dan haka Aisha badatakomaba tab Aisha da khadeejah sukafada dansunsan hakan bameyuyiwa bane kwanansu goma a kano suka wuce katsina wajan goggo yabi kwanansu uku sukakoma gida rayuwa tacigaba nrml yara sunata kara girma don yanzu watadaya yarage sushekara yaran suntaso sunacewa khadeejah mummy itakuma Aisha aunty basayarda dakowa se mummy ko auntynsu itama dakyar sukezuwa gunta musamman noor datafi nunamasa tsana sun iyakiransunan kowa sede uncle sukecewa su yasir. Yau kamal yadiro garin bauchi gida yanufa yai wanka yayi sallah isha'i dayake yayi tafiyar dare abinci yaci bacci medadi yasaceshi bema kira mutuniyarba danyasan fushi takeyi dashi wata7 benemetaba acandinma cigaba yayi daneman matansa sede baya yarda mu'amala tahadasu seyasa condom yayenke shawarin deje gidansu sahibarsa wato khadeejah tofah nidanake gefe nakejin gurmi nace lallai gobe akwai drama su MAMAN TWINS, AMEENAT,NA'EEMA MRS DASAURAN MEMBERS INJE KOKU BAKWA JIN GURMI 😜😜IYE BACATMA INJE BIBALOOO Misalin 10am yafarka besan meyasa yatashida kasalaba da mutuwan jiki ga gabansa natafaduwa innalillahi kawai yakefurtawa wanka yayi sannan yayi sallah yata addu'oin kaman mutumin arziki sannan yakira nasir awaya yace abokina plz kazo karakani gidansu mutuniyar cewa yayi sekayi kaman kanayi hala da kasanardani dawowankane dakace wani nazo narakaka badanjeba cewa yayi haba aboki plx karmuyi haka wlh zanma bayani inkazo nasir yace ohh nikamma ina meduguri sede kabari jibi dandawo kamal yace tab senajiraka harjiba lallai nazaku naga babyner nayi kewarta nasir yace naga acandinma kanada wata cikar dakasha romansu dariya yayi yace hakane amma su basu isah sukai babyner dandanoba dukda bantaba shaba nabarine semunyi aure ninasan kaina shiyasa naketa boye boye da itah Dan wataran badan iyajurewaba dariya sukayi sosai Sannan suka datse kiran kamal yayi kyau yafito cikin skyblue shadda takarbeshi da hulanshi kalan aikin shaddan da shoe da agogowa balaifi yahadu alokacin kamansa yafito da Dan Aisha tak da mahaifiyarshi yafara karo sukagaesa yace ina dad tace bayanan Ameera ce tace wow big brox kyaukenan gsky yau aunty ummi badataganekaba murmushi yayi yace much love sis Amir ne yashigo yace wow my yayancy Allah yadawo dakai lfy kagaida aunty ummi kallonsu yayi yace wai wayacemuku gun khadeejah danje mommy tayi dariya tace irin wannan wankan dole se anbi ummi tagani dariya yayi yafuta haryafita yadawo yace Ameera dakkomun sakonda nabaki dankaiwa babyner Amir yace yanzu kokunyan mummy bakayi mummy tayi kaman batajinsu Ameera tafito daukeda karamin akwati yakarba yafita murmushi mummy tayi tanasonsa sabida tarbiyyansa yanzu tamatsu ayi aurannan taga jikokinta . Gidansu khadeejah yanufah yayi parking awaje baba megadi yabudemasa kofa yace dana yaukuma badakashigo da motabane yace eh sannan yamikamasa Leda gdy yayi Dan dabi'arsane inyananan kullum dezo datsaraban baba wucewa yayi yatsaya awaje abbane yashigo kanin khadeejah yace kakiramun auntyka haryawuce yace Abba zo yaro yagani abunsha'awa yaburgesa kaman balarabe duk kiwan noor bemasa kukaba wasa yaketamasa Abba dewuce yasa kuka yace karbesa miye sunansa noor yace yawuce direct dakin khadeejah yace aunty ummi kizo ga ya kamal yazo kamar amafarki tace are u sure eh yace kukan noor yasa Aisha saurin futowa daga wanka takarbeshi tana bashi nono khadeejah tace sis kijiyau kamal yazo kantane yasara amma batasan mesaba tace kijemana tace aa kishirya muje tace kifara gaba innagama danzo toh khadeejah tace tadauki Amrah suka fita tana isah tasamu yajuya baya tace amma mafarki kafarako juyowa yayi yace plx baby nasan bankyautaba amma kyhkr murmushi tai sannan tace aida nafara fushi ace matanda daka aura kamanta da itah komunyi auren haka dakayi kenan yace aa matsala akasamu amma ban isanamantadakeba ko ina tare damuna zuwa murmushi tai tasunkuyadda dakai yace au kunyana kikeji nakusa nacire wanna kunyan dariya sukayi atare kallonsa yakai kan Amra suna hada ido tafara dariya yace yan mata kinsannine kuka tafara tanamika masa hannu khadeejah tace Amra dakiwa amma yau kina kuka mawanda bakitaba ganinsaba daukanta yayi yabata 10k yace kusha sweet khadeejah tace sungode betambayi yayan wayeba itama batafadamishiba tanaso se khadeejah tafito subashi lbrn yaudaran maza Aisha kuwa tanagama shiryawa tasa kaya irin na khadeejah falo tafito dataje noor yace aunty danbiki tace aa kaje kayi wasa biyota yayi itakuma tanufi inda khadeejah take gabantane yaketafaduwa tarasa dalili kukan noor sukajiyo yanafadin aunty kijirani dukansa tayi yasa khadeejah juyowa tace haba sis guna dezo zo abunka noor dagudu yaje tana isah gabansu tadago daniyyar kallon kamal me idonta zegani mata shima kallonta yake Kodai amafarkine yafada azuciyarsa maganan dayaji Aisha tanayine yasashi yagane lallai bamafarkibane nunashi tayi dayatsa tana fadin meyakawo wanna azzalumin macuci mazinaci fasiki kuma Dan huta gidanmu kuka tafara sannan tacigaba mayaudari maha'inci Wanda bayida aiki se zina merayuwa irinta dabbobi da mahaukata kakama hanya kafita mana agida tunban kashekaba domin wlh zan iyakasheka ahalin yanzu sekuka yaci karfinta khadeejah cetamatso kusa da itah tace sis kina cikin hankalinki kuwa cewa tai gamatsiyacin dayakamata kitambaya yana cikin hankalinsa kuwa alokacinda idonsa yarufe har ya'aikata alfasha da kawar budurwansa Dobson zuciya da zalinci shine mahaukaci baniba kuma insha Allahu badakayi kyakkyawan karsheba mari khadeejah taimata sannan tace kina haukane kam Aisha wanna fa kamal ne Wanda zan aura rike kuncita tayi tace yanzu Ashe akwai rananda zaki daga hanu kimareni akan wani banza toh inaso kisani shine wannan shine Wanda namara kuma besty kuma shiya saceni yamun cikin Dana aifah noor&Amrah shine ubansu tasake fashewa dakuka tayi cikin gida kallon khadeejah yakoma gun kamal tace Allah ya'isah tsakaninmu dakai bude baki yayi deyi magana khadeejah takatseshi karkacemun komai domin kuwa banida lokacinka ayanzu natsaneka banason nakara ganinka kuma bazan taba aurankaba har abada domin danayi rayuwa dakai gwanda nayida dabbobi taja haunnun noor sukayi cikin fall...............loading [1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family ✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳ *triple stars* Page 15........... Bayan yatafine nasir yazauna kusa da kamal yace haba abokina kalleka kagani duk karame Kayi baki damuwan kwana (1)kacal kamal dakyar yace abokina kenan bazaka gane wani irin tashin hankali nake ciki wlh nagwammaci mutuwace tazomun adai-dai wannan lokacin da haka zefimun sauki nasir yace lallai nayarda kana cikin tashin hankali tunda har kagwammaci mutuwa da halinda kakeciki bayan duk irin tsanar dakayi wa kalman mutuwa to amma menene kedamunka haka ajiyar zuciya kamal yasauke sannan yace nasir kaibawanda danboyewa damuwatabane domin kazamto tamkar dan uwana wlh nasir inacikin wani hali seda nafada soyayyar yarinyannan khadeeja sekuma nakeji ayanzu ba lallai bane ta amince ta aureni nasir yace kamal haryanzu baka futomun tahanyar dazanganeba yace uhmmm nasir kenan ai inakaika barni inmutu mana kafin kabinneni wato San zuciya sukajanimun komai arayuwa nasir Aisha ce tadawo bakuma dawowarta bane yadamen alokacin Dana kusanceta tasamu ciki harta haifi yan biyu mace da namiji kaina yakulle tunanina yakare nasan yadda khadeeja da Aisha sukeson juna natabbata ayanxu khadeeja bazata taba aurenaba kowaye duk duniya bamesata ta auren se Aisha hawaye suka zubomasa nasir cikin kasalalliyar murya yace innalillahi kagani ko kamal kaga abunda nake gujemaka akullum abunda nake fadama kenan kakasa ganewa yanzu ga irinta sekasan abunyi kaga tafiyata mutum kaman shedan riko hannunsa kamal yai yace plx karkatafi kabarni yadda khadeeja tayi wlh seyanzu nake nake danasanin abunda nake aikatawa aduniya nasir yace yanzu mekakeso namaka dame dan tunkari khadeeja koko itah Aisha medamucemata medamufadawa iyayenka musamman mummy data yarda dakai Dari bisa Dari kaduba kagani ka'ajiye mummunan sakamako kayi cikin shege harda yara wlh ko sunbarka Allah badebarkaba sekagirbi abunda kashuka miye acikin Neman matan banza kamal yace nayi danasanin abunda nayiwa Aisha nacuceta Dan Allah nasir katemakeni wlh inason khadeeja nasir yace inkaganni alahira kaini akayi a wannan lokacin incemata me kabari sekura talafa kuma nasan halinka yakamata kachanza kadinga kiranta kobadata daukaba dakuma mata text inkuma kayi banza da'itah shikenan nibazan iyayin komaiba shuru yayi yalumshe ido yanason khadeeja kam amma anya de iyajuran wulakanci ina ba'a aifetabama barcine yai gabadashi haka suka kwana da nasir shike tafaman jinyansa. ************************ Kwanci tashi bawuya jikin kamal nasauki yayita kiran khadeeja kamar yadda nasir yabashi shawari amma batadagawa betaba tunanin akwai lokacin dadeyi baran soyayyar wataba segashi yau ya ajiye girman kai amma duk abanza. Gidansu khadeeja kuwa Abba yasa ranar aure nanda 1mnth murna dafarinciki neyawanzu azukatan iyayen khadeeja da Aisha kuma tunaninsu yada ayi afasa auran sosai take kuka daga itah har Aisha Abba ne yakirasu danjin mekedamunsu kawai auren kamal nebamuso Abba yace zancen banza zancen hopi kumma isane shekara da shekaru bakusan saba se yanzu to bari kuji bada kumaidani mutumin banzaba wlh kogawarkice se ankai gidan kamal inyaso dagacan akaiki makoncinki yamike yai waje cikin kuka khadeeja tace munshiga uku sis wlh dankasheshi inkuma kashe kaina inhar aka auramunshi toshemata baki tayi sannan tace plz kibar wannan maganan inaji ajikina bazakitaba auren kamal ba a wannan lokacin amma yakamata munutsu khadeeja tace wani irin nutsuwa kuma Aisha banasonsa yanzu natsanesa duk duniya banda makiyi seshi tasake sa kuka metsuma zuciya mom ce tashigo tasamesu daniyyar tamusu fada dan Abba yafadamata yadda sukayi amma ganin yanayin dayaranta suke sesukabata tausayi tabbas uwa tadabance bakamar ubaba zamatayi tafara musu nasiha dafada duk da batasanmeyake faruwaba ganin numfashin khadeeja nason yankewa yasa mom tasowa tayi tarikota cikin hanzari Aisha tadauko mata magani tasha nakyar yasauka mata har bacci yadauketa mom tayi-tayi Aisha tafadamata matsalan amma taki sekusan 10pm nadare tafarka idon Aisha biyu takuramata ido tana kallonta kuka sosai Aisha takeyi tana tausayin aminiyarta khadeeja tamike sannan tace sannu yajikin dasuki tafada alwala tayi tayi sallan sannan tace dgsk sis dan auri kamal wlh banasonsa kinfi kowa sanin duk duniya bawanda natsana sannan yanzu yanason yahadani da iyayena wannan wani irin masifaneh Aisha tace haba sis kyhkr in Allah yyrda ba'abunda defaru haka ta talallabinta har bacci yadaukesu. Kwanaki sunata matsowa haryanzu Abba bejanyeba mummy kam jikinta yayi sanyi danganin halinda yarta takeciki ciwo takeyi sosai gashi saura kwana (8)bikinta da kamal Abba yace kozata mutu se anyi Aisha kullum kuka tana rokon arzikin Abba karya aurar mata da kamal amma yaki mom taga abun yacitira tadauki mayafi tai kano gidan alhj babba domin tace bazata iyaba zamaba yazabi bare akan yarsa khadeeja nagadon asibiti konce ba lfy Aisha kullum kuka danma umma tanatare dasu gobe daurin aure amma khadeeja batamasan yadda takeba. Yautakama daurin aure kamal natashirin angoncewa yawarke sosai har nasir nazolayansa har yagama hada kaya su umma nesukakarba Abba kuwa bayadaukan wayan kowa misalin karfe 2:00pm da'adaura auren Abba da nasir sunata shiri umma kuma tanagida damutane Aisha tashi tayi tai sallah tanata addu'o'i ma khadeeja da alamu numfashinta nashirin futa wayan Abba alhj babba yayi yakidauka seyakira nanasir yakaimasa yanadauka yarusuna yane alhj inawuni yace dabanwuniba dakaganni magana daya damuyi dakai inhar na'isah dakai kafasa aurannan inkuma ban isahba kadaura yadatse wayar..........loading [1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family ✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳ *triple stars* Page 16.............. Shiru yatsaya yakasa magana yana matukarjin maganan alhj babba don uwa daya uba daya suke da mahaifinsa tunda mahaifinsa yarasu yake hannusa komai nasa shiyamasa haka yajanye maganan auran dan bade iya jayayya da alhj babba ba misalin 3pm su yasir sukaje asibiti Aisha cikin kuka tace andaura auren ko Abba yace relaxed my aunty anfasa ba'adauraba wlh tace dagaske ba'ayiba yasir yace wlh aunty kinsan tsohon yanaraye duk dayanada fituna amma yanaada amfani segodemasa kekuma gwanda kitashi don alhj babba yakira Abba yatsayarmasa anwatse ataron kinga yaya kamal wlh yaban tausayi kaman zeyi kuka Aisha batasan sanda tayi dariyaba taje tace sis kitashi amfasa wlh motsitafara suka kira doctor ba'afi 30mnt ba tafarka kallonta Aisha tayi tace sis kitashi alhj babba yahana dayau kinzama matan kamal cikeda zolaya murmushi khadeeja tai amma batace komaiba domin haryanzu kirjin naciwo sede bekai daba da magriba Abba yazo yadubasu yace gobe deyi asubanci alhj babba nakiransa sannan yamusu sallama su noor kuwa suna wajan ummah sedare su noor sukazo sunyi murna sosai daganin mummynsu haka suka kwana anan sundanyi tadi kadan. Dasafe Abba yana wajan alhj babba yasha fada sosai yasashi daukan mom haka suka iso bame magana wakowa har bauchi jikin khadeeja yayi sauki yasa akasallamesu. Bangaren kamal kuma kaman meciwon hauka yamarasa meke damunsa babban damuwansa iyayensa don sunkasa gane dalilin rashin yin auren ga soyayyar yayensa azuçiyarsa babban damuwansa yadegansu koda ahotone wannan dalilin yasa yadada son ya auri khadeeja Dan yasan yaran dasudawo wajansa amma yanzu ya deyi oho shawari yayanke yakira yasir yaturomasa hoton yayansa ba'adadeba yaturomasa masu yawa yace yagayamasa sunansu yasir yace namijin sunansa kamal(noor) macen kuma aunty khadeeja (Amrah)yaji dadi sosai haka yasa yasir yadinga musu video camera yanaturomasa amma asirri kar kowa yaji. Aisha ce tace sis inason muyi wata magana khadeeja tace inajinki tace kinga mubar maganar daukar fansa domin garin daukar fansa akanhadu da iftila'i harma mutum yasake jefa kansa abala'i mukwañtarda hankalinmu muyita addu'a Allah yakawomana majaje muyi aure shikuma mubarshida Allah tinda baya bacci desakamana yayanki kuma kobayan raina akabashi su banyafeba ko kallonsu banyardaba mazinaci,fasiki,munafiki khadeeja tace nima bana goyanbayan abashisu Allah yarayamun yayana da imani Aisha tace ameeen. Kamal natafama da ciwon zuciya amma yanata boyewa Mummy nasir ne kawae yasani ga yawantunani be isah yace debariba daga na khadeejansa sena yaransa yanzukam hakurinsa yakare yakira yasir yace Dan Allah yazomasa dasu noor da Amrah shikam yasir abun yadamesa miye dalilinsa nason yaran sekuma yace hala sabida aunty khadeeja tana matukar son yaran shiyasa shima yakesonsu da azahar kuwa yasa akamusu wanka suka fita a mota a guest house dinsa yasamesa shida nasir suna zuwa kaman sunsanshi sukaje dagudu yasir yace bari yaje gun abokinsa anan kasa kadan yadawo kamal yadauki noor yace kyakkyawan danakenan kamanka kaman ubanka Allah yatsereka da halayyana Amrace tace nima kadaukeni ace ainamanta ba'ayiwa daya Abu abar daya wasa sosai sukeyi yamamanta da akwai nasir sedayace lallai sannu kamal kama manta dani azaune adae kabanisu nadaukesu kamal yace yhkr kasan da dadadi yake inajin yarannan har cikin zuciyata inasonsu wlh yanzu sunfimun komai aduniya nasir yai dariya yace lallai kanada aiki yace no aiga yasir zerinka kawomunsu muna wuni Amrace tace uncle zansha chocolate yace sorry babyner dama na ajiyemuku mikewa yayi yadakko musu yabasu bayan la'asar yasir yadaukesu sukakoma gida kamal kaman demutu danbakin ciki haka yazamana kullum nasir nakaesu su ini har 1week yautakama asabar sunfito dasutafi suka hadu dasu khadeeja tace inadakuje amra tayisaurin cewa gun uncle kamal KAMAL Aisha tamaimaita tace wani kamal kakekaimun yaragunsa inda-inda yafara khadeeja tace munafiki dagayau karkasake kaemun yarana wajan wani inbahakaba ranka debaci taja hannun noor da Amrah sukayi cikin gida yasir yarasa medecewa yaya kamal seyacemasa sunje kano dasuyi 2weeks beji dadiba amma yayi hkr. Mummy netakira kamal tace lokaci yayi dayakamata kayi aure inkarasa ummi hakan bayana nufin karasa rayuwankabane dole ajarabceka musamman inkanada imani inkaganawani sekace kai ba'ajarabcekabama yanzu kaduba Aisha yanda wani azzalumi yacutar da itah toh kowa kagani danasa kaddaran shuru yayi yace aransa randa mummy taji shiyazalunci Aisha yadatayi amsa mata yayi yafita ga ciwon zuciya nadamunsa gadamuwan mummy yadeyi oho. *********************** Su khadeeja antafi kano daganan sukawuce Kaduna gidan uncle dinsu rananda suka fita zaga gari sukahadu dawasu samarika biyu kamansu daya hassan da hussaini tunsuna musu magana suna sharesu har suka amsa hargida sukabisu sukayi exchange na number hassan(Ahmad)hussaenin kuma (Muh'd Al-ameen)amma anacemasa Al-ameen soyayya mekarfi yashiga tsakaninsu khadeeja da Ahmad,Aisha da Al-ameen suma a bauchi suke Hutu sukaje Kaduna wajan kanin babansu. Abbane yasa akakirasu beboyemusu komaiba gameda rayuwan Aisha Dan yalura dgsk sukeson junansu suntausayawa Aisha haka sukaturo iyayensu akasarana bayan Abba yakarbi sadakinsu sunshirya zama unguwa daya gida daya sede kowa dashashinta ansarana badayawaba khadeeja kuwa ciwo shuru tasamu kulawa. Yau takama saura sati daya bikinsu anata shirye-shirye sunma manta da kamal gida yacika da yan'uwa da abokan arziki yautakam ranan kamu amare sunsha make up sunyi kyau sosai se wandayaje hama Amra ankwanku dama yaya bare kuma anyi make up washegari walima da daddarekuma akayi Arabian night SEDE KUYI HAKURI BAN IYA LARABCIBA BARE NARUBUTO MUKU MESUKACE NADAUKI PEN KENAN DAN RUBUTOMUKU WANI GURMI DANAJI AKAN KAMAL KAWAE TWINS SIS TABIGENI YAFADI WAENAZO MUCI NAMA KWADAYI YADAMETA NACE MU'ASUWA GAYYANSODI TACE KEMUNADAYAWA FAH GASU SIS AMEENAT,SIS NA'EEMA,SIS BACATMA,SIS MAMAN TWINCE, SIS HAUWA,SIS MRS ZEEMN,SIS FCT DASAURANMU. Daurin aure yasamu hallarar mutane sosai sede fatan zaman lfy. Amare sunsha kuka sosai dakuma nasihu abangaren mom da Abba ,umma da baba hatta goggo yabi sedatamusu fada akan zaman aure da hakuri dazuna basudamu darabuwaba tunda gida daya zasu zauna gudu nake Dan kar atafi abarni muma munaso muga gidan amare wayyo aljannar duniya dakuna sunhadu komai numfashi yakeyi acikin gidan danso kukalla amma tunda naganomuku shikenan dakunansu purple & black, kitchen kuma lemon green nakalli twins sis nace Allah kabamu irinsa amma bance hartsadansuba kowa yawatse amma bansaniba sabida falon majajen danagani komai ash&black Aisha da khadeejane suka shigo da angwayensu kallon tuhuma sukemana kafin khadeeja tace daga ina kuma kame-kame mukafara mukace munzo bikine antafi anbarmu Ahmad yace to kutafi gida nace ai bamuda kudin mota Al-ameen yaciro kudi adunkule zekai 10k damurna mukakarba muka tafi abakin gate din gidan mukatsaya kirga kudin ashema 20k ne dakyar mukasamu abun hawa yamaidamu gida kwana mukayi dajimamin gidan yadda yahadu ga majaje masu kyau uhmmm barinje indubo my kamal abuntausayi hummmmm Yau akadawo dashi daga jinya kasar waje domin watansa biyu achan anamasa jinyar zuciya amma kullum gaba-gaba yakeyi musamman dalabarin auren khadeeja yariskeshi dakyar mummy tasashi yayi aure yamarasa wade aura yace tazaba masa kawae mummy kuwa yar kawanta tazabomishi......loading Ina godiya ga masoyana akan kulawar dakuke nunamun. Hope zaku biyoni danjin cigaban.....luv u all✳✳ [1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family ✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳ *triple stars* Page 17........... Ba'adauki lokaciba akayi auren anyi shagali sosai amma banda angon dakyar akakaishi dakinta amarya dae taga nakanta dantalura Wannan auren badeyi wani lasting ba. Bayan nasir yatafi falo yafuto yakwanta idonsa alumshe bemasan meyake damunsaba acikin ransa yace ikon Allah waeyau kamal ne akakawomasa amarya budurwa yakasa zuwa wajanta shiyasan dayanzu khadija ne da'anwuce gun Sam yanzu mace batabasa sha'awa Abu kamar wasa agun yakwana amarya kuwa mamaki yacikata haryanzu ango beshigoba cikin dare tafita setaganshi afalo abun mamaki dukda tasan yanzu rayuwansa yachanza dayanamata wasanni intazo gidansu amma yanzu inah yayi baki yarame komawa dakinta tayi takonta dayake tana hutun sallah da asuba bedawoba yawuce kofar gidansu khadija direct agefe yafaka Dan yasan yanzu ansa yaranshi a play class misalin 7-30am Abba yafuto dasu wato kanin nasir kamal futowa yayi daga motan yace Abba dasauri yakaraso yagaesheshi Abba yace lfy kuwa uncle kamal yace bakomai kawai inason nagasu amrane Abba yace aidakakira nakawosu har gida bude motan yayi sukafito dagudu suka rungumeshi hawaye yaji amma yadaure yakalli Abba yace pls kabarni yaunizankaisu tom ya amsa sannan yashiga motarsa yawuce gun aiki kamal jiyayi kaman anmishiv kyautan hajji wucewarsa yayi yasasu amota noor yace uncle kamal shine kamanta damuko Amra tace aini baruwana dashi namayi fushi yace kuyi hkr kunji daga yau nabar gudunku murmushi sukayi yawuce dasu shago yamusu sayayya sosai atakaicede har akatashi yananan kiran Abba yayi yace pls kabarni natafi dasu yace tom mom Abba yakira yafadamata batadamuba Dan haryanzu tana ganin girman kamal dasonsa Sosai yadaukesu yakaisu gidansa suna zuwa Fatima tace sannu dadawowa yace yauwa tace inakasamo yara murmushi yayi yace yayan abokinane abinci takawomusu plet daya haddashi uniform yaciremusu dama yasayamusu wasu kayan cikin abinci sukaafara amma bandashi Amrace ta'ibo a spoon tace uncle kamal budebaki nabaka kwalla yacikamasa ido yana kallonta tabashi yaci noor ajiyenashi yayi badeciba tinda uncle yakici yace kunga nima nafaraci haka suka wuni yadaukesu yamaedasu gida yabawa baba megadi abunda yasaba sannan yashiga yagaeda mom yafito kiran nasir yayi yace yana inah yafadamasa yaje yasamesa nasir yace y amarya ango kasha mai cewa yayi wani mai kuma maikam nasha sosai amma banda nata domin Sam Fatima batataba bani sha'awaba sede nayi kokari nalallaba dankare hakkin dake kaina dariya nasir yayi yace kana nufin baka kusancetaba yace kwarae dagaske to wae ina kudan yake bare romansa kaga bawannanba yada'ayi yan biyu sudawo gurina domin inason yaranan inbahaka bakuma sede nafallasa komai nasir yace are u mad pls be a man you should think first kamal yace uhmm bazakasan condition dinda nakecikibanee kaibari kaji at last fah nazogunda badan boye ba dance su noor yayanane nasir yace relax abokina mubi komai ahankali wlh namaka alkawarin dawomaka da farincikin ka da yayanka yace tnx aboki shiyasa nakesonka ngd Allah yabar zumunci nasir yace ameen mota kamal yashiga yatafi nasir yace namaka alkawarin dawwamar maka da farinciki azuciyarka abokina. Yanazuwa gida yauma bekulataba haka suke zaune kullum seyakawo su noor sunwuni yau satinsu biyu da aure ba'abunda yataba shiga tsakaninsu da Fatima tuntana hkr hartagaji nasir takira awaya tamasa complain hkr yabata danyasan hakane tanakashewa yakira kamal fada yamasa sosai yakara tunatardashi hakkokin aure Bayan kamal yakoma batafalo yashiga dakinta batanan toilet yanufa yaganta arazane tajuyo dakkota yayi cak besan tayi wankan kobatayiba gado yakaita seda yabiya bukatansa tasha wahala sosai dakinsa yanufah yafada toilet yasakrma kansa ruwa yayi wankan tsarki yafito yasa key akofarsa yakwanta Fatima kuwa dakyar ttashi dukda besameta abudurwaba amma bedameshiba sabida yasaba lalata da yanmata ba'adadi yanzune yakeji ajikinsa yabar neman mata har abada yanafarkawa yaje yadauko su noor suna zaune a falo tashigo tasha kwalliya tsaki yayi yace garin yaya kikarasa budurcinki yawon banza kikeyi kodama karuwa na aura kallonsa tai tace kaine kakemun kallon budurwa amma duk Wanda yasan waye mace budurwa dayaganta zeganeta tasake murmushi tace uhummm yaya kamal kenan kowa namun kallon mutuniyar arziki amma ninasan bahaka nakeba mikewa tayi tanacin cingom tayi daki murmushi yayi yace yaro yarone ninasan duk iskancinki bakikainiba amma dakuremiki bariki kamal nefah yai murmushi Amrace tace kalli yadda wannan takecin cingom gsky batada tarbiya yace wayacemiki masu hakan basuda tarbiyya noor yace momynmune da auntynmu in anakallo a film yace uncle wlh kazaneta futowa tayi tace kosekuzaneni ai nafagaji daganin wayannan shegun agidana domin anfadamun komai dabaka auri uwarsuba shine kakekawosu to wlh nagaji mari yadauketa dashi sannan yace wlh inkikasake shegantasu abakin auranki yayana bashegubane don haka ki'iyah bakinki kallonsa tai tace kamareni yace dakiwuce kokuma daki tayi tana kuka Amra tace uncle kamal miyene shege yaisaurin kallonta yace Amra kibarta batada hankali kemafa kince batada tarbiyya kubarta kuma karnaji kumfadawa kowa sukace tom tunani yafara yace tun yanzu anfaracemusu shegu se hawaye da yamma yamaidasu gida sedare yadawo wajan 11pm batanan yadaukama yaji tayi seyaji bude kofa yace inakikaje tai shiru tana cin cimgom yaga dressing din KO budurwa tayi ansan batada kamun kai yasake cemata daga inah kike tsaki taja yasa yawanketa damari yace jaka karuwa mazinaciya meza'ayi da auran irinki cewa tai zinanma iyawane kuma yanzu nafara futa dagagidannan domin ni namiji daya baya isanah kuma tunda mukayi aure saunawa kazo yanda nake duka yarufetadashi yafita yaja motarsa yakira nasir yazo yabude masa gidansa abun yabashi mamaki Kamal tafiya yakeyi amma bemasan meyakeyiba jiyayi yadaki Abu asume akakaishi asibiti nasir dayaji shiru yakira wayansa dauka akayi akafadamasa halinda akeciki yanazuwa yasamu abokinsa asume dama yanada ciwon zuciyane doctor yatambaya yace eh doctor yace bincikenmu yanuna hatsarin yafarune sakamakon bacin randa yakeciki Dan hk zuciyanshi yakumbura kuma sedai kuyi hkr domin hatsarin yashafi yanda ba'asoba koyayen haihuwansa sunzube dawuya yasake haihuwa aduniyasedai kuma ikon Allah ba'ajada wannan kuka sosai nasir yayi sannan yakira mom awaya kasa mata mgn yayi sewa dad yayi bayani mom dataji kuka tayi sosai Dan tanamatukar son ganin jikokinta musamman wajan kamal dantafi kowa sanshi ayaranta basu gayawa matansaba sedan safe ameera taje tasameta asume cikin jini asibiti takaita tayi mamaki da doctor yace abortion tayi kiran ya nasir tayi tafadamishi yayi kuka amma dayatuna da su noor seyayishiru Bayan Fatima tafarka ameera batanunamata komaiba tace yajiki dasauki Ina yayanku tace jiya yayi accident kibari in ansallameki semuje kidubashi tom ta'amsa. Yasir yana matukar son Ameera kuma auranta deyi don haka yakirata harabar asibitin yace Ameera nayarda dake kuma nason zaki rike sirrin Dan uwanki amma inason kisani duk abunda yasami bawa mukaddarine daga Allah yace yaynki yana cikin jarabawa lbr yabata tundaga farko har yau da'akace dawuya yasake haihuwa sedai ikon Allah tayi kuka kamar datamutu zefuta tace ya nasir nasan yaya bekyautaba yaci amanan aminai biyu amma yanzu mite abunyi nasir yace karkidamu matukar Ina numfashi to zansamarwa kamal duk abunda yakeso tace ngd Allah yabarmu tare harnaji inga twins din yaya kumafah noor yanakama dashi sede bawanda degane yace yanzu dae muje kigajikinsa tunda auntynta tazo haka kuwa akayi sukanufi asibiti.............. Loading 😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭 waeyo my kamal..... [1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family ✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳ *triple stars* Page 19.......... Domin matsalal dayake tattare da khadeejah amma yadasuyi kiran Abba akayi awaya yadauka tare dafadin innalillahi wa inna ilaihir raji'un tom bakomai ngd Allah yamasa rahma yalumshe ido yakalli yadda Aisha da khadeejah kekuka yakalli mom yace Allah yamasa cikawa sede kuma dayan na'asibiti shima dae rai ahanun Allah salati tai tace Allah yasa mutuwa tazamto masa hutu ameeen Abba ce sannan kisan yadda za'ayi plx yafuta abunsa daki takaisu khadeejah takallesu sannan tace kunyarda akwai mutuwa sukace eh kuma kunyarda akwai jarabawa tajinya sukace eh tace alhmd kunsan duk soyayyan dake tsakaninka da mutum ubangiji yafika sonshi tunda shiyahalicceshi kai kawae suka daga mom tai karfin halin wato hatsarine ya'afku ahanya Kaduna zuwa bauchi amma sedai kuyi hakuri domin Allah yakarbi ran Ahmad donyafimu sonshi shikuma al-ameen yanachan rai ahanun Allah wata kila yarayu Dan yadda Abba yakefada jinkin nasa se ahankali yana emergency anhana kowa ganinsa abbankuma canyanufa wajan iyayensa kuka mecin rae sukeyi dukkansu sedai khadeejah tasanya salama azuciyarta don nasihar mahaifiyarta yashigeta alokacin basusan tanada cikiba seda tayi bari tsaban rudewa Allah sarki Ahmad Allah yajikansa tafada Aisha sefaman bata baki takeyi akan tadauki hkr ahaka har akayi uku Aisha tanazuwa jinyan mijinta khadeejah kuma batafita setagama idda tasa tawakkali aranta sosai tana takula dasu noor abunta kwanci tashi bawuya yau goggo yabi tacika kwanakin takabanta driver yaje yadaukota sosai goggo yabi tatausayamusu akan abunda yafaru hartakanje asibiti domin ganin lfyn mijin Aisha Alhmd yana kan samun sauki yanzu yafara gane mutane sedai bayi magana inkuma zeyi to furucin bakinsa daya Ahmad karkatafi kabarni. Kamal ne sukazo da nasir sukagaesheshi sosai Aisha taji tausayin kamal ada kamal dindatasani dangaye,meji da aji amma ayanxu duk yacanza sunyi hira sosai dashi Dan haka tafahinci yana cikin damuwa to amma tunaninta kullum taya zata temakamasa Allah sarki. Cikin ikon Allah khadeejah tagama idda yaune rana nafarko da taje asibiti dubo al-ameen ayanda taganshi Sam bataji dadiba domin seda tayi kuka bazakace zeyi numfashiba amma ahakan ake cemata da sauki yanzu duk tarame saboda damuwa tayi baki amma takara kyau tayi fresh agun takwana da safe Aisha tasata takoma gida amma daniyar zatadawo anjima batadadeba nasir yazo bayan yagaeda mejiki sukai waje zama sukayi tace nasir yau ina abokinka yananan yamejikin dasauki ta amsa sannan yace wato Aisha naso muhadu tun wancan lokacin inbaki hakuri akan abunda kamal yamiki hakika bekyautaba kuma bemuku aldalciba amma don Allah kiyi hkr kuyafemasa kozesamu sassaucin damuwan dake damunsa wlh Aisha kamal yacanxa Aisha da idonta sukaciko da kwalla tace wato kamal hummm nasir kenan kasan wani abune kamal yamun abunda aduniya bazan iya yafewa duk Wanda ya'aikata mun hakanba amma nayi shiru banbari wani yasan shiya aikatamun hakanba kasan meyasa nazabi inboye sirrinsa saboda yayanda suke tsakaninsu bazasuso atozartashiba sannan soyayyar da yar'uwata takemasa yasa naboye wannan sirrin duk danasan cewa dole gsky zatae halinta watarana hakika indanbaka lbrn wahalan danasha akancikin su noor daka tausayamun amma wlh nayafemishi duniya da lahira se ince Allah yabashi lfy don naji yakamu da ciwon zuciya ameeen nasir yafada sannan yace sekuma zancen khadeejah duk duniya kece zakisa ummi ta auri kamal kitausayamishi wlh sanadin sonta yakamu da ciwon zuciya Aisha tasauke ajiyar zuciya tashare hawayanta tace nasir ka'ajiye wannan sirrine amma inason kasani wannan alkawarina ne tunranda mijin khadeejah yamutu naji araina batadawani mijin bayan kamal kabar wannan ahanuna nasir yace ngd Aisha gaskiya basosai akesamun mata irinkiba kinwuce duk yadda ake tunani nadade banga irinkiba wani irin so kikewa khadeejah nehaka tace duk duniya ita kadae nafibukatar farincikinta bayan iyayenmu khadeejah tanason kamal sona hakika na gsky ai duk Wanda yasoka darana idan dare yayi yace bayasonka wani Abu kaimasa so wannan normal ne ninasan khadeejah datamun abunda yafi wannan inde danji dadi amma banason kakaiwa abokinka wannan lbrn kabari tukunna yace hba nima nasanmenakeyi badesani yanzu ba Aisha talumshe ido srhawaye itakanta batasan dalilin hawayemba kuka takeyi sosai nasir natabata hkr sannan yace Aisha maganan su noor da Amra yakamata abawa kamal don Allah wani irin kallo tamasa sannan tace inafajin kunyanka banida abunyi kasamu uwarsu khadeejah ninayi Wanda Dan iyah sakebude baki yayi deyi magana tadaga masa hannu plx I don't want to hear anything about dix issue plx leave me along wasu hawayen suka zubo mata Allah sarki Aisha tabashi tausayi hakika duk macenda wani namiji Wanda be auretaba yarabata da budurcinta har'abada badata mantashiba haka sukai sallama yatafi Aisha kuwa takai tsawon 30mnt tana kuka idon ta duk sunkumbura sunyi jawur wayanta aka kira tadauka ganin sunan last hope yabayyana akan screen yasa tadauka tace hello sis khadeejah tace kina inane nazo bangankiba ina wajen parking ta'amsa ya akayi kikawuce bangankiba futowa ummi tayi tasameta kallon daya tamata tagane cewa tanacikin damuwa zama sukayi tadafata tace twin sis meyakedamunki inaganin damuwa karara akan fuskarki harta cikin kwayan idonki kinyi kuka harkin gaji wani kukan tasake fashewa dashi kusa da itah khadeejah tamatso sannan tatallafo fuskarta takura mata ido itama sehawaye dakyar tace don Allah kifadamun mekedamunki kukakan mekikeyi kallonta Aisha tayi tace bari kiji dalilin kukana amma kyhkr khadeejah tace inasauraranki Aisha tacigaba dacewa khadeejah sonake ki auri kamal don Allah KAMAL khadeejah tamaimaita tamike daga zaman datayi tace wlh inasonki duk duniya bawanda zemun maganan auran kamal seke wani kamal din matsiyaci,fasiki Dan wuta to idan mafarki kikeyi kifarka gari yawaye har kin makara kuma kirubuta ki ajiye bani ba kamal har aba bayan duk wulakancin dayayi abaya harkina tunanin wae na aureshi Aisha tace Haba ummi auranshi fakawae nace kiyi kuma kowani Dan Adam danashi kaddaran kamal yachanza khadeejah cewa tai wlh kinban mamaki kece yau mesani na auri kamal to wlh ko mutuwa nayi yazo kan gawana shida Allah barekuma wae inwayi gari inganni agidansa impossible wlh gida tayi direct tawuce dakinsu kuka sosai takeyi wae meyasa ubangiji yahalittawa Aisha rashin zuciyane hartake tunanin auren kamal shine mafita wani irin wulakanta Aisha nebeyiba Sam bazan taba auran kamal ba Aisha tayi kuka sosai yanzu Ashe har akwai lokacin da zata nemi Abu agun khadeejah takimata mamaki sosai takeyi domin tasan tabbas khadeejah tana son kamal haryanzu domin komijin data aura dantanasonshi bane ta aureshi Allah sarki nikamma tausayi suke bani kullum su kuka anya suna gajiya da zubarda hawaye kuwa anasamun masu saurin kuka haka azahiri kuwa twins sis. Kamal kuwa yanana jinya yau lfy gobe ciwo itakuwa matarsa tananan bata taba zama wajan jinyansaba kullum batazama duk da tasan matsalan mijinta hakan besa tabar gidanba tace tazabi zamadashi ahaka yawon banza sewanda yakaru kuma be isa yace komaiba. Soyayya yanata karfi tsakanin nasir da ameera gashi yanzu takammala diploma har anfara zencen auransu mijin Aisha kuwa jiki yawarware yau Tuesday akasallamesu suntafi tare da khadeejah sukai share-share da hirarrakinsu harsukagama girki ranan gidan kaman anabiki yan'uwa da abokan arziki sunzo khadeejah tasha kuka don tunanin mijinta zuwa dare kowa yawatse banda khadeejah dasu amra suna zaune sunatahira harwajan 12am nadare duk yanabasu lbrn yadda hatsarin yafaru kowa seda tausayi yakamashi a falon kwana sukayi suna hira da safe bayan sunyi breakfast Abba yazo yakaesu noor mkrnt al-ameen kuma yasha magani bacci yadaukeshi . Aisha tace sis inata magana kinshareni kinki fahimtana khadeejah tace kinsanfa banason damuwa kuma kinfi kowa sanina sannan kuma idan har kinason nabarkulaki nayanke duk wata mu'amala dake to kicigaba damun maganan wani banza kamal Aisha tace Haba ummi kinban mamaki wlh bantaba tunanin cewa zannemi Abu agunki narasaba yauko rayuwarki nake bukata anawa karamin tunanin nakaine naroka balle auran kamal miye donkin aureshi nace nayafemasa meyasa akoda yaushe kikeson boyemun damuwanki akan farincikina to inason kisani indae har bazaki auri kamal ba karkisake nemana karkisake zuwa yadda nake daga yau kowa yae damuwansa tasake fashewa dakuka tai cikin dakinta shuru khadeejah tatsaya tana tunanin mehakan yake nufi maganganun Aisha sunshigeta hawaye taji nazubamata wae kamal din wani irine kam harzeshiga tsakaninta da Aisha tunda suke basu taba samun sabani hakaba amma segashi yau har Aisha tanafadin ba itah ba khadeejah har abada akanwani banza wayarta tadauka tadubo number kamal dakyar tasamu yayi ringing daya biyu ana uku yadauka hello yace donbaka chanchanci aminciba mujirimi ,mazinaci,macuci wlh inka kuskura nazamo matarka sena zamemaka fituna da bala'i arayuwarka takashe wayar kallon wayar yayi yace ikon Allah my khadeejah kenan sekekiranta yayi amma bata daukaba dakin Aisha tanufa taji arufe knocking tayi Aisha tace waye khadeejah tace nice kibudemun mikewatayi tabude kofar tashigo..................loading [1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family ✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳ *triple stars* Page 18.......... Suna isah sukasamu yqfarfado su mom sunata masa sannu kallonsu kawae yakeyi shiyasan mekedamunsa ameera kuwa kuka takeyi sosai batason ganin yayanta cikin Wannan halin dakyar mummy tararrasheta tace tunda nasir yazo barinje gida Ameera tace nimadanje akwai abunda Dan dauka harsun fita kamal yasa akakiramasa Ameera kallonsa tai sehawaye dama yasan abunda datajeyi kenan yace pls my sis banason damuwanki in Allah yyrda yayanki dewarke har ya aurad dake mawanda kikeso nasir yace harnaji dadi dakaban ita kamal yace can matsa tayaya ko kinasonshi yardakai tayi tafuta dasauri tana murmushi kamal yace waekai dama soyayya kukeyi ba lbr nasir yace dama bari nayi nakafa soyayya na azuciyar senafadamaka karkahanani kamal yace Haba aboki aiduk abunda dakaso danbakashi sede inbanmallakeshiba balle Ameera karkadamu kayi addu'a nawarke na auramaka itah nasir yayi driya yace bawannanba nikam meyasameka daren jiya shiyasa nakefadamaka kadaena driving inkana cikin damuwa amma kafiye taurin kai inbakadenaba wlh kadinga danasani kenan kamal yace pls my man kabari kajimana amma sekatamun fada ko iyayenama basamun hk nasir yace yanzu senabaka umarni kabi amma su mummy kakibi kamal yace kaibafa tsoronka nakejiba kamaja nafasa fada yace pls abokina fadamun inji lbr kamal yabashi nasir yace tab ashehaka take inaganinta uxtaziya yasake cewa am sorry my man matanka tayi abortion (jibda ciki) nasir yafadamishi duk abunda doctor yafada amma karkadaga hankalinka kamal yace barta ita tasani domin cikinma Ina expecting banawabane yanzu tana inah nasir yace asibiti sannan yafara mishi nasiha dacewa kamal duk abunda yasamu bawa mukaddarine daga Allah kuma dukkan musulmi nakwarai dole azarrabeshi yamasa bayanin komai abun yatabasa amma badeja da ikon Allah ba yalumshe ido yace bakomai aboki nayarda dakaddara wannan ai normal ne gasu noor da Amra iyayensurutu nasan nayi missing dinsu suma haka yace nasir yazama dole nafallasa kaina kodan yayana sudawo gurina nasir yace aa kyhkr mukara lokaci tom yace haka suka kwana wayan kamal Abba yakira ganin beganshiba kwana biyu Bayan sungaisa yasanardashi halinda akeciki haka Abba da mom har su nasir sukazo dubashi suntafi sukabar su noor Amra sekuka ganin uncle akwance kamal yace ashedama kunasona kidaena kuka kinji Amra tace uncle bamaso murasakane kadena zuwa asibiti mutuwa akeyi haka auntynmu inmuntambayeta abbanmu setace na asibiti yamutu noor yace wlh fadatakeyi mom tace yananan wataran damuganshi kamal da nasir sunyi suman tsaye ganin yadda yaran duke zare zance Amra ne tatabashi uncle bakabamu chocolate ba nasir yadauko musu sukace abokinkace yace eh sukace yafi wannan mekasdin da cingom inbakanan tata hararramu nasir yace Fatima ko kamal yace eh ahaka yasir yazo da magriba yamaidasu gida Fatima kuwa Ana sallamnta kotakan kamal batabiba satinsa daya aka sallameshi Alhmd jikin dasauki sosai. Bangaren su khadija kuwa suna zaune lfy da mazajensu iya soyayya sukesha kimanin watansu uku kenan da aure amma bameciki acikinsu kiran gaggawane yasamesu zuwa katsina mijin goggo yabine yarasu duka sukatafi baba megadi sukabashi hutu sukarufe gida sunyi kuka sosai Abba yace goggo yabi taboyosu takiyarda dakyar tayadda ahakanma se de abarta tafita takaba husna akabarmata tana tayata aiki satinsu daya sukafawo bauchi su Aisha agida sukakwana Dan mazajensu basanan Aisha tace oh yanzu sis Ina kamal oho cikeda mamaki khadija tace aiharma wani jajensa kikeyi ni wlh nakanmata da anyi wani halitta wae kamal Amra dake gwancen kan cinyar khadija tace la aunty infaamiki uncle kamal yananan sede bayida lfy amma fa karkice ninafadamiki baki bude suke kallon Amra kafin khadija tace waye uncle kamal kuma Ina kikasanshi tace wlh mummy anakaimu wajansa seyadawo damu har yagaeda mummy sede yanzu bayadawo damu sabida baya fita kuma mummy infadamiki ko harda wata mata mecin cingom agidan kas-kas ranan noor yace uncle kazaneta kawae tafito tace kukuzaneni mana nafa gaji daganin wannan shegun yaran dabaka auri uwarsuba kake kawomunsu uncle yamareta yace karkisake shegantamun yayana tamike tana nuna yanda Fatima takeyi tace tana tafiya nace uncle miye shege.......... Bata karasaba aisha tdakamata tsawa sannan tace inbakirufamin bakiba senaci wannan matsiyacin ubankin fasi.......... Khadija tai saurin toshe mata baki tace pls sis kyhkr takoma kan Amra dataketa zunduma ihu sabida tatsorata tace zo abinki beauty karnasakejin kinfadi hk tace ai uncle ma yace karnafadawa kowa dakyar Amra tayi bacci khadija tace pls kibar kuka aisha tace nikirabu dani kinnunamun Amra tafini khadija tayi dariya tace wlh halinki Amra tadauko kunfiye saurin hawa nikuma noor gadona yayi dariya Aisha tayi khadija tace miye abunyi kokuma 1mnt waya tadauka takira Abba tace yazo yanazuwa tace Ina kakekaisu noor shiru yayi tace ohk good bakada amsa ko karkasake kaimun yara gun kamal katambayi yasir yamukayi dashi aisha tace wlh inkasake sanadiyyan kaisu Allah ya'isah bamuyafeba yafita yayi khadija tace wlh kamal kacucemu dasafe mom tabasu lbrn ciwon kamal Aisha tatausayamishi amma khadija ko ajikinta gakuma ciwon zuciya abun yamasa yawa. Aranan su Ahmad dasu dawo daga kaduna gida suka koma Bayan sunyi waya dasu domin hadamusu girki misalin 4pm Abba yakira Aisha yace maza-maza kuzo yanzu gida tanakashewa tace sis kijiwae muje gida yanzu Allah yasade lfy suna isah sukaga gidan carko-carko hankalinsu yatashi Dan ganin su yasir suna kuka meyafaru gun mom sukayi suna tambayanta kowa tunanin yadda da'afadamusu akeyi........ Loading [1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family ✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳ *triple stars* Page 20.............. Zama tayi kusada Aisha tace Haba sis bantaba zaton zaki iya rabuwa dani akan kamal ba na amince Dan aureshi amma domin farincikinki murmushi Aisha tayi tarungumota tace ngd sis Allah yatabbatar mana da alkhairi kinga shikenan yan..........setafasa karasawa khadeejah tace shikenan ko yanzu kikeso se adaura auran Aisha tai dariya bayan khadeejah takoma gida nasir yakirata hakuri sosai yakebata bata gwadamishi komaiba sukayi sallama cikin ikon Allah akakawo sadaki akasa rana 2weeks mezuwa Aisha tayi matukar farinciki dahakan musamman dataga yan biyu dasukoma gun kamal sayayya sukafutayi sukahadu da Abbakar cike da mamaki yake kallonsu sukagaesa yaima khadeejah ta'aziyyar mijinta duk abunnan da'akeyi kamal yakasa kiran khadeejah saboda shakka da tsoro besan mesa yake shakkartaba ga matarshi tajideyi aure kuma tasan Wanda ze aura sedatayi yaji amma tadawo Dan dole sosai su Mummy da dad sukaji dadi musamman sunga khadeejah tasan baya haihuwa amma ta'amince data aureshi kuma itadinma bawani dagaretaba nasir ne keta dawaeniya awajen hidiman bikin gidansa na unguwar da Aisha take yace za'asata haka kuma akayi anyi nasarar daura auren ankai amarya gidanta gidan yahadu nagani nafada sedai kuma su Aisha anazaune har karfe 9pm ango beshigoba can kusan 9:30 sukaji bude kofa zama sukayi akayiwa ango da amarya nasiha nasir yace Aisha ngd dacika alkhawari bakomai ta amsa miketawa tai tace nasir muje kasaukeni agida kafin kawuce sis senazo gobe kuka khadeejah tafashe dashi tataso tarungumo ta itama kukan take kafun tasaketa kamal ne yadurkusa harkasa da gwaiwowinsa yace don Allah Don darajar alqur'ani kiyi hkr kiyafemun sannan inamiki godiya matuka hakika kincancanci yabo Aisha ngd Allah yasa kamiki da alkhairi yakuma saki agidan aljannah ngd(BESTYNER)kuka sosae takeyi tana tana tuna randa yafara kusantarta tabbas badata taba mantawa dawannan rananba juyadda kanta gefe tayi tasa kuka mecin rae sannan tadaure tace bakomai Allah yayafemana gabadaya Ameeen nasir ya'amsa suka futa yasauketa a gidanta yawuce . Kuka khadeejah tacigaba dayi kamal yace Dan Allah kiyi hkr khadeejah nasan bankyautamikiba amma don Allah ummi Kinsan kukanki harcikin zuciyata nakejinsa kibari don Allah tace badanbariba baruwanka dani badae kabari ka aureniba to wlh sekagwammaci zama dawannan karuwan matanka lumshe ido yayi yace plx ummi kiyi hakuri wannanfa daren farincikine karki batamana wannan Daren da bakinciki mana kitashi muyi sallah don gdy ma ubangiji khadeejah hararansa tayi tana kuka tace to barikaji Kaine kake tunanin Daren farinciki neyau nikam shine dare mafi muni arayuwata dabazan taba mantawaba da wannan ranan daren danafara kwana ba Aisha kenan adaren dakasaceta darenda Aisha yazamomata duhu aratuwanta daren datarasa budurcinta idan kaikamanta nibanmantaba bansan mesa tazabi farincikin Wanda bedamu darayuwartaba kamal kuma inaso kasani bazeyuyu kasan Aisha maceba nima kasanni yar mace idan mafarki kakeyi to kafarka baniba hada shimfida dakai tamike tai falonta takwanta kasa binta yayi yazauna adakin shikanshi yasan cewa Aisha tacika shika shikan yan aljannah (mar'atussaliha)amma mesa khadeejah datamasa haka bawanda yarintsa dukansu. Wajen 11am Aisha taje gidan khadeejah tayi mamakin yadda tasamesu nasiha tayima khadeejah sosai kan tayi hkr ta'amincewa mijinta kuma tayimasa biyayya domin shine gatanta kuma aljannarta kuka sosai tayi harta tafi sede daren ranan taji bazata iya bijirewa umarnin Aisha ba don haka ta amince da mijinta Allah sarki kamal yadade besamu gamsuwa irinna yauba domin wancan ballagazar Fatima sambayi samun biyan bukata. Sosai yawahala khadeejah ita kanta taji banbanci don mijinta Ahmad marigayi bayida naci ta wannan fannin amma shikam oga kamal abun ba'amagana anabawa bazawa kwana uku sedayayi wata daya kullum namanne da khadeejansa yan biyu sunata kara girma kamanninsu nata futowa da kamal mummy ce tafara lurada kamanninsu amma se batayi tunanin komaiba Aisha taroki da abawa khadeejah yan biyu mom tayarda amma goggo yabi bataji dadiba saboda sunsaba wasa Aisha tahada musu kaya driver yakaisu cikeda murna khadeejah tafito rungumeta Amra tayi cike da murna tace oyoyo my Amra kuka noor yasa nima bakimunba cewa tai ohk zo abunka my sos suna shiga cikin gida kamal bayinan bayansungaesa sehira yabarke noor nakwanciya se bacci waya khadeejah tadaga hello uncle kamal kana inane kazo yanzu akwai surprise yae dariya yace ohk I ama coming kashe wayar tayi Aisha takalleta tace yanzu ummi haryanzu bazaki canzawa kamal sunaba khadeejah tai dariya tace humaira kenan wlh haryanzu nakasa canza masa suna cewa tai a'a wlh kicanza daga yau kuma yanzu ummi tace ohk badamuwa nagane zancenka sallamar kamal yasasuyin shuru da tadinsu daguda amra tarugumeshi [1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family ✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳ *triple stars* Page 22............ Yana isah yasameta tahada kaida gwauwa tanata kuka durgusawa yayi agabanta yace am sorry dear wani kallo tamasa yakasa karasawa sannan tace medakafadamun bayan yanda matanka tamun rashin mutunci plz my khadeejah kifahimceni mana cewa tai mesakamakon yanuna yace she ix pregnant how many month yace 2month amma am surprise ace ciki 2mnth nabaki wahala haka amma barin miki allaura so that kisamu relief sannan yace plx Aisha kitayani bata hkr tace karkadamu naji yadda kukayi tnx yace madam inasu noor ne tace sunyi baccimana inazasuje Aisha ne tace haba sis seyaushe dakicanza mijinkinefa kamal kallonta tayi tace miji toseme inbade jureba yadau mataki baki bude Aisha take kallonta batasake cewa komaiba murmushi kamal yayi danyasaba jin wannan kalaman agun khadeejah futayayi yanufi gida bayan yayi wanka yakwanta cikeda tunani kala-kala waeshin medeyi domin wanke kansa agunta Allah yatsinewa neman mata. Yanafuta Aisha tace Dan Allah sis kibarmishi haka kamal nefah khadeejah tace toh me mucaccan zuciya inke kinmnata niban mantaba abunda yayiba Aisha tace inde wannan shine mucaccan zuciya tonayarda Abu yawuce yanzu aljannarki tana karkashin kafanshi inatunatardake koda kiji yaya senagaya miki gsky khadeejah kuka tasa tayi falo Aisha batavitaba sabida jikinta . Khadeejah nata juya kalaman Aisha gsky tafada amma takasa yarda da kamal se magriba takoma gida batasamu kamal ba se dakinsa abace wanka tayi tayi sallah tagyaramishi dakinsa tafito cikin dogon roga ya'amshi jikinta komai nata yabayya. Dawowa yayi yasamu su Amra suna kallo yabasu sweet yace ina mummy sukace tana daki yaje begantaba seyayi dakinsa yadauka tana toilet ne seyasamu tana gyaran gado yanatsaye tagama tazo tace malam danwuce bata kara maganaba yahade bakinsu tareda rungumeta takasa kwaceewa sabida rikon dayamata bata gama tunaniba yajata segado............nikam nace my kamal ba'ada hkr barin basu guri kar su maman twins ace nafiye gulma ko sis. Wajan 11pm yafuto yakaesu noor daki komawa yy yayi sallah yamusu addu'a sannan yakonta wajan 3pm tafarka tajita akirjinsa wayarta tajawo taga misscall din Aisha rututu kiranta tayi tadauka hello tace sis bakiyi baccibane tace nayi kirankine yatasheni khadeejah tace toh kiyi hkr kiyi bacci Allah yatashemu. Da'asuba suka farka yayi masallaci itakuma tayi nata yadawo tace uncle kamal ina kwana lfy lao khadeejah yanzu Ashe badakicanzamun sunaba aiko abban twins kyakirani dariya tayi tace toh Abba twins yace my dear jiya keep njiyardani dadi Allah yamiki albarka ameen tace tacigaba da axkar bacci yadaukeshi tatashi tanufi dakinsu yanbiyu tamusu wanka sukayi sallah sukayi breakfast haka kawai taji badata iyah tashinsa dakanta takaisu Amra mkrnt hartadawo befarkaba wayarsa akakira taga Fatima ne setayi switch off dinwayan ta'ajiye kiran Aisha tayi Tamata yajiki sukai sallama misalin 10am yafarka yaduba agogo dasauri yayai wanka yana fitowa yaga khadeejah abakin gado tace amma yau bazuwa office yace danje domin munaada operation 11am daede amma mesa bakitasheniba shuru tayi yagama shiryawa yadauwayarsa yakunna yafita befi 30mnt ba yakirata su noor fa tace nagaeku tom yace yakashe Aisha yakira bayan sungaesa yamata yajiki sannan sukayi sallama misscall yagani rututu na Fatima harda text tsaki yayi sannan yayi dailing number nasir yanadauka yace wae ina kasa wayarkane kam wannan yar iskan matanka tadameni dakira kuma nakiraka akashe cewai yai sarauniyarce takashe Dan bataso adameni naseer yace su sarauniya manya toh kasamu kazo gida Dan mummy tanason ganinka tanatafaada akan Fatima yace yanzudae banida lokacinsu damushiga theatre room sede inmungama seyadatse wayar . Suna gamawa yaje yadauko su Amra gidan mummy yayi dasu sunashiga Ameera tace oyoyo Amra noor yafashe dakuka shema setamasa dariya kamal yayi yace kintaro mach bakida players murmushi tayi yace kinsan ba'amusu Abu daban ina hajjajune tace tanaciki itada aunty Fatima wucewa yayi yabarsu noor agun Ameera yanashiga yadurkusa ina wuni mum........bekarasaba takatseshi karkakuskura kagaesheni Dan banida mahimmancin hkn kakoma gun matarka tunda itabatada hankali batasan dai-dai ba matankafa biyu ne Fatima tazabi zama dakai dole datasan matsalarka amma sam bakadamu da itahba tunda kayi wannan auren kamayar da itah bakomai ba ita khadeejah datana sonka aidabazata kikaba alokacinda kake bukatan temakonta ita Fatima ai itah takawo maka dauki cewa yai takawo mikidae tunda na aureta tataba gamsar dani nasir dake zaune yace........loading [1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family ✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳ *triple stars* Page 21............ Khadeeja tace Aisha ne takawosu kasan indae tanine sede kamutu basudawo wajankaba murmushi yayi yace ngd Aisha plz kiyafemun bakomai tace hardare takae tatafi. Khadeejah zaune a falo tana kallo itakadae dansu Amra suntafi mkrnt kiran waya taji yashigo tadauka dasauri Dan ganin my everlasting yabayya a screen din wayar dauke da murmushi akan fuskarta tace sis inakwana lfy Aisha ta amsa yagida tace lao ya al-ameen dajiki dasauki sosai sannan tace sis wlh tunjiya banida lfy inata amai gasala da mutuwanjiki shine nakiraki kirakani asibiti don muga likita dariya sosai khadeeja tai tace kai sis gsky bakuda hkr daga dawowarsa harkinharbu Aisha tace wayagayamiki Sam bahakabane maleria ne da typhoid khadeeja tace naga alama kinga kuwa dagida kikazo kamal yadubaki tunda yanada kayan aiki agida Aisha tace yanananne aa ta'amsa amma zankirashi dole yadawo kodan bestynsa Aisha tace banasofa kibari banidawani besty.......bari kiji niyanxu da namiji sede na kalleshi koda mijinane bareshi dariya khadeeja tai tace ohk barinzo to sukai sallama mayafi tadauko tarife gidan tanufi gidan Aisha tana isah tasameta kwance zamatai agefenta tace sis yajikin dai tace dasauki amaine yazomata awajan khadeeja tatashi tagyara gurun sannan tace sis tashimana kidanwatsa ruwa kodakiji dadin jikinki tace bayanzuwa wayyo Allah na anya ummi bamutuwa zanyiba khadeeja da kwalla sukacikamaya ido tace bayanzuba kiyi hkr knocking sukaji anayi khadeeja tace kodae al-ameen ne yadawo Aisha tace aa bayanzu yake dawowaba jisukayi ance assalamu alaikum khadeeja tace muryan Amra nakeji Aisha tace nimahaka tabude kofa dagudu sukashigo gidan kamal tahango yayi parking mota yashigo cewa yai ai munakomawa bakinan mukace to lallai kinanan gun yar'uwanki eh ta amsa bayan yazauna yakalli Aisha kwance yace meke damunkine khadeeja tace dazu takirani batada lfy naso muje gunka amma jikin yasa takasa tashi murmushi yayi dayake karamasa kyau yasake kallonta yace rabonki da mestration wata nawa harararsa Aisha tayi tace bansaniba rufe bakinsa yai yana dariya yace wa khadeeja cikinefa da itah kekam akwaiki da saurin harbuwa tsaki taja tace miye hakanne plz kadauki matarka kutafi tunda abunda kukazomun kenan khadeeja tace haba sis kiyi hkr nabari kaga kaima kabari don Allah syringe yadauka yaja jininta yace barinje naga meyake damunta noor ne yace Abba zanbika yace yhkr kazauna yanzu dandawo khadeeja tajawosa wato kunfison ubanku akan uwarku bakuga batada lfy bane Amra tace yajiki aunty tace dasauki noor mayace yajiki dasauki khadeeja taciremusu uniform datafamusu indomie Aisha maltina kawae take sha khadeeja tace yanzu sis haka kika wahala acikin yan biyu tace kibari kwae goggo yabi tadauka mutuwa danyi khadeeja tace Allah sarki Allah yyayemiki barinkirashi yayi sauri koda abunda deniki. Shikuma yanafuta yanufi gida bega abun gwajinba tunawa yayi yabari agidan Fatima hakan yasa yanufi gidan Fatima yana shiga afalo yaganta tamike tsaye tace seyau tagadamar barinka kazo yadda nake to kakoma gunta mekazo inma kokulata beyiba ya'ajiye wayoyinsa yashiga dauko abunda yakawoshi ringing wayarsa yafara Fatima tadauka ganin yarubuta my angel ajiki da sallama khadeeja tafara jitae anja dogon tsaki ance matsiyaciya,tsinanniya mayya Wanda tayi sadaniyyar mutuwan mijinta don ta auremawa miji kafin khadeeja tabata amsa yafito yafisge wayar sannan yace kece matsiyaciya mebin maxan banza awaje bayan damijinta na sunna cewa tai kaefa ya'isheka ko anfadama bansan waye kaibane mazina............bata karasaba yatsinketa da mari yakara wayar akunnensa jin khadeeja nakuka yasa hankalinsa yakara tashi yana fadin am sorry my angel be ankaraba seji yayi anfisge wayar daga kunnensa tarada wayar akasa yafarfashe belt yacire yamata dukantsiya har yana huci yafuto yabar gidan tunanin shi yasan halin khadeeja seyanzu tadaukeshi dawani nufi datace bedamu daciwon yar'uwantaba yaje gun Matansa.............loading [1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family ✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳ *triple stars* Page 23............... Pls mummy kiyi hkr Dan Allah cewa tayi bade macebane yaje gata gashi kamal yace hba mummy kifahimceni duk duniya kedaki fahimceni gatan banason tona sirrinta amma yau zantona yawan banza takeyi kullum maza susuke sauketa akofargidana ni gsky badan iyah zama da mazinaciyaba khadeejah ce tashigo dakin taredafadin aikuwa yazamomaka dole kazauna da Fatima inde kuwa bahakaba sede kayi biyu babu duk Kansu kallonta sukeyi sunrasa wani mahalukine yakirata fatimace tamike to makira munafuka algunguma indae harkene dakibada comment akaina da mijina shibayida iko to ki'adana kalamanki tajuwa gun mummy tace kingani ko itakemasa comment kinga har asirin yafara aiki haryana munanan maganganu akaina todanahaka yasauwakemun yazauna dawanda yakeso mummy tace duk kutsaya ya dakumayarmun da gida kaman gidan mashaya aiko agidan giya akyai babba balle gidana Dan haka kowa yasaurareni da kunnen basira kafin tayi magana sesukaji bude kofa noor ne da Amra suka shigo dakin Fatima dasauri tamike tana fadin yauwa Alhmd mummy sufadamana miye matsayin wayannan yaran agun kamal gaban khadeejah ne yafadi gani za'atona sirrinsu hakan yasata saurin cewa ki iyabakinki indae akan yayanane bakida matsala dasu Fatima tace kamal ga tacacciyar karuwa ka'ajiye agefenka tunda harda sign ta'ajiye gasunan mari khadeejah tadauramata sannan tace karki sake anbotana da karuwa domin ni tsaftatacciyace kuma metsarki kece kazama mehada shimfida da mazanda banataba wlh kikoma kikoyo tsarki da tsarkin zuciya domin"innallaha ta'ala dayyibun la yakbalu illa dayyibun"kamal ne yace plz ummi don girman Allah kibari cewa tai noor fada Amra take kokarin jifa da munanan kalamai wlh zanfarfasamata baki kiran Aisha kamal yayi tana dauka yasa a hansfree jin maganganun yasa tace twins sis pls stop that rubbish taya zaki biye ma wannan mahaukaciyar she ix illiterate karki wahalarmun dakanki kawai kibar gurun cewa khadeejah tayi your wish ix my command sis kawai tayi murmushi taja hannunsu noor tace sis kinyi gsky karancin ilimi ba'abunda bayasawa setayi waje kowa kallo yabita dashi afalo taga Ameera tace gud my aunty kinmun daide Allah yakiyaye hanya tafita tahau adedeta sahu gidan Aisha tayi tabata labari abunda yafaru kuma Ameera cetakirata Aisha tace lallai sis kinfa iyajankwalomana futuna tace eh nasan kamal kobamuda gsky debi bayanmu balle munada gsky Aisha tace hakane amma yakamata kifara nunawa mijinki soyayya Dan nasan yanzu mahaifoyarshi datayanke hukuncin yahadaku tace tab ae wlh dakuwa kullum senazaneta dariya Aisha tayi tace zanafah hhhhhhh befi 30mnt ba kamal da nasir sukazo afalo sukasamesu sunata hira kaman ba'abunda yafaru zama sukayi suma kamal yakalli Aisha yace wato ko kebayawa ba dadi tayi dariya toyazamuyi mubar yarinya karama ta rainamu ko sa'ar Ameera batakaibafa nasir yace naku mesaukine batantirin mara mutunci se kamal dakunanan kukaji rashin kunyan dayakeyi Aisha tace humm ae Fatima se ahankali yace angama magana mummy tace ahadasu awaje daya don bata yarda yasake fatimaba yace lokacinda dasake Fatima tana ina dama tabarta agunta dayafi mata kamal kallon khadeejah yayi yace rankishidade kinfaji umarnin hajjaju tace indae nine karakadamu bakomai Allah yadedetamu sosai yaji dadin kalaman Dan betaba tunanin haka daga wajentaba harwajan la'asar bayan al-ameen yadawo Wayar kamal yafara ringing Amra datake game takatse wayar tayi tsaki akasake kira yasake katsewa tayi tsaki Aisha tace wlh inbakibar kusa daniba senaci uba...........kamal yayi saurin kallaonta hakan yasa takasa karasawa tace toh tayi gadon tsiya natsaki baniso wlh bawanda yalura dame yafaru afalon kowa yarasa mawa take bada amsa oho...... Khadeejah ce tazo tagane amma sekawai tai dariya tace Allah yasauwake......loading [1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family ✳✳✳ TAURARI UKU✳✳✳ *triple stars* Page 24.................. Sebayan sunyi magrib suka tafi gida haka rayuwarsu tacigaba Aisha ciwo yau yakaru yau yaragu harciki yakai kimanin 7month ga girma ga nauyi takara kiba kamar ba itaba khadeejah kuwa suna zaune da fateema kullum se fateema tajata da fada donma bata wani zama agidan kamal na futa zatafuta abunta khadeejah kuwa inta futa tosedai inzataje gidan Aisha ko inzasuje wunin gida yanbiyu nata kara girma domin yanzu suna primary 1 A School dayake shekarun bawuya harsunkai 5yrs Aduniya sunasamun kulawa takowacce bangare Innalillahi wa inna ilaihi raji'un Allah yayi rasuwa ma Alh,Babba. Shiryawa sukayi don zuwa kano domin mika ta,aziyyar mutuwar Alh,Babba babu Wanda beji mutuwanba balle mom dayakasance mahaifinta suna zuwa akayi koke- koke sosai Ananne ma Akasamu labarin dangin mahaifin Aisha kanuwarsa uwa dai uba dai tana zama a garin zariya hajia luba itace commissioner of health tasamu labarin rasuwan Alh,Babba hakan yasa tazo tabayyana kanta Aisha tayi kuka sosai haka itama hajia luba sosai taji tana kaunar yan biyu cewa tai yanaga yarannan suna kamamun da Dan kanwata dake aure agarin bauchi mom ne tace wakenan kwatance tai tsaf yatashi lallai gidansu kamal ne to metake nufi inji Aisha ta tambayi khadeejah shuru khadeejah tayi Aisha tasake cewa munbanu karfa lokacine yayi natonan Asiri khadeejah tace dazanfi kowa farinciki wlh Aisha tace haba sis mijinkinefa tace ke gwanda haka ko yayana zasu samu yanci adangin mahaifinsu bawai don atozarta kamal ba a,a sedan incire yara daga zargi kinga duk wanda yasani a danginsa baze wulakantasuba hajiya luba kuwa dagewa tai setasan uban yaran da mamansu labari mom tabata labari seda tai kwalla sannan tace yazamo dole nabiku mutafi bauchi tare naga yar'uwata shekaru bakwai rabona da ita donma ita tana zuwa mun har Dan nawa yayi aure bani da labari nunamata khadeejah mom tayi ga matar kamal din ai yatace Allah sarki lallai Allah gwani haka suka dawo bauchi tare gidansu mom tasauka har gidan ummah akakaita taimusu gdy matan gata dason jama'a ga fara'a sunsaba sosai da kowa tare da Abba yadauketa yakaita gidansu kamal tana shiga suka rungume juna don murna Ameer neyace wlcm our mom dariyarta ta ta'amsa dacewa ina Ameera dasauri tafuto tarungumeta mom wlh sallah nake segaki zama sukai suna hira Mummy tace aunty lubna yahanya lfy lao suka gaisa da abba yamusu sallama yatafi hira sosai sukasha tace ina dana banganshiba mummy tace yana can gun matansa kinsan matasan biyufa cewa tai aa to yarona yagirma Ashe cewa tai kinsan ya'akayi nazo bauchi tace aa aunty sekinfada cewa tai kinsan Alhj Babba yarasu ko mahaifin khadeejah da babban yaya ya aura mummy tadafe kirji tace karki fadamun don Allah yanzu Ashe tsohonnan nada rae tace eh wlh danaje senaga Ashe jikanda dana ya aura kamal mom tace ikon Allah ashedama ummi jikanshine aini bammasaniba gky aunty munada ganganci tun rasuwan baiwar Allah nan da yaya Babba bamusake bibiyar dangintaba bare muji ko ansamu lbrn yarinya babban yaya Aisha Aunty lubna tace aibadan baki lbr ansameta domin agidanma naganta harda tsohon cikinta kekuwa ba khadeejah da kamal ya aura suna tare da Aisha ba agidansu ai itace da matan yaya Babba da mahaifiyar matan dana kamal yan biyune kuma kinsan dama tunlokacin akace babban yaya yanbiyu ya aura baki bude mom take kallonta inbanda ameera datayi suman zaune me kunnanta yakejiyo mata aishan da kamal yayiwa cikin yan biyu yan uwane kuma nakusa dakusa dawanda yahaifi Aisha uncle Muhammad da mom dinmu uwa daya uba daya shine Babba a family su runtse ido tai tamike tabar gurun wayar ta tadauka takira kamal hello yaya kamal cewa yai to munafuka uwar tawa takirani ganinanma akofar gidan yadatse wayar shuru tatsaya tana jujjuya maganan yanashigowa yahaye kan cinyarta uwata tafi uwar kowa wlh shafa kansa tayi tana murmushi tace fadi kanka tsaye cewa yai ina mufeedana tai dariya tace mufeeda tana gida nabarota anata karatu yace da'itahfa danyi na uku cewa tai aiko kaikam kanason kayi gadon tsoho yabarmuku gadon aure-aure to wlh kul ko a mafarkinka dariya yai yace Allah yajikan tsoho sadiq amma aeseshi itakam hajjaju takasa tatsare mummy ta hararesa tace kai kakiyayenifa aunty luba tace ai naga matarka amma yakamata gobe kakakomunsu muwuni anan cewa yai ohk uwata zan kawosu ammafa I miss u so much tace nimahaka toya aiki yace alhmd hira sosai sukayi sewajajan 11nadare yabar gidan mummy ce takirashi awaya yana isa gida yadauko cewa tai gobe inxakuxo kidauko Aisha kuzo tare gabansane yafadi amma ya amsa datoh dakin khadeejah yanufa yasamu hartayi bacci zama yayi abakin gadon motsinshi yasashi farkawa cewa yai gobe kishirya dawuri damuje gidan mummy tace toh kwanciya yake kokarinyi tace miyehaka adakin Fatima kakeyau sauka yayi yadurkusa yace khadeejah kitemakeni wlh Fatima bin maza takeyi bakitunani ta ibomana ciwo wani harara tawatsamasa kai harkanada bakin wae Fatima tana bin maza aikae tunda nake aduniya bantaba ganin mazinaci kamankaba kamayardashi abunyi harda yar'uwan matanka abun kunyan da kayi gashi yafara bin yayanka kuma wlh nakusa nasamawa yayana yanci don nagaji ayitamun habaici nida gidan mijina kuma uban yayana yace nasani ummi am sorry nasani keda Aisha kunmun gatanda bakowa bane ze iya mun kuma a kullum ina muku gdy dahakan sannan kuma kiyi hkr kibarni inkwana anan wlh candin badadi salam takefa khadeejah tace to inaruwana da salamdinta ninake amfana tobari kaji dayau kadena kusantata harse karabuda dawanna matanka Dan karkajawomun cuta yazauna akasa ita kuma takwana agado hargari yawaye dasafe yashirya sukafuta yasaukesu noor amakaranta abiya suka dauki Aisha suna isah sukasamu su Ameera da Amir hira sosai sukeyi kafin yafita zuwa office yanadawowa yasamu mom tazo. Zama sukayi afalo banda Fatima datuni tafita wajan shashancinta tunawa yayi bedauko su noor ba yakira nasir ba'afi 30mnt ba suka isoh dagudu Amra tayi wajan khadeejah noor kuma gun kamal sannan sukace aunty Aisha kin isone yajiki Amra tace ya kaninmu nanan tanuna ciki dariya Aisha tayi tace lallai khadeejah haka yaranki suka iyazare zance . Amra tajuya tace la naganeki aunty luba tarungumeta tace yarinyar kirki noor zomana waenikam miye ainihin sunansu Ameera tace khadija da kamal aunty luba tace Ashe miji damata akahada dariya sukayi duka sannan sukaci abinci Fatima tashigo bawanda yagane batanan se kamal Aunty lubna tace mom wannan itace mahaifiyar kamal wato mummy kanwanane mom tace Allah sarki kice dukanku uwadaya ubadayane harda yayanku baban Aisha marigayi ta'amsa da eh salati kamal yayi yace kuna nufin niyayan Aisha ne eh aunty luba ta'amsa shiyasa daanga yarannan se'ace kaikahaefesu mom tace inkon Allah yaugashi kinsamu dangin mahaifinki kallon kallo sukafara yi da kamal yana tuno irin wulakancin daya aikatamata lumshe ido yayi sehawaye khadeejah dakezaune itama sehawaye haka Aisha da Ameera nasir yayi karfin hali kowa kallonsu yakeyi Aisha kuka sosai takeyi khadeejah tayi karfin halin sharemata hawaye aunty luba tace tabbas akwae abunda yakefaruwa kufadamana sirrin dake damunku cikin kuka Aisha tace shine-shine takasa khadeejah aunty luba takalla tace kefadamun mekefaruwa itama kukan takeyi sosai kamal kuma yakasa kallonsu mom tace yau ga iskancin banza kunsa mutane agaba yakamata kufahimtardamu meke faruwa takalli Ameera tace dakifadamun dalilin kukanne ko aa Ameera cikin kuka tace shine uban su Amra da noor salati sukasaka afalon nasir yace dgskne abundatafada shine yayi wannan aika aika Aunty lubna tace yishuru plz kamal dana meka aikata kanwarka da uwar datahaefeka da ubanta uwa daya uba daya Ashe haka kazamo mahaifiyar kamal kam tamakasa mgn.........loading [1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family ✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳ *triple stars* Page 26................... _Labari da rubutawa __ASHMAT___ _A very heart touching story 2019__ __sadaukarwa ga dukkan masoya__ *And this page goes to u my sweetest heart,my twins sis, my partner in crime,my mummy twins, my bacatma,Aunty Aminat,my Nanancy,my aunty ummi,my ummu Abdallah,my shammiey.Thank you for all the DARIYA you gave me,the sweetest moment we shared together, fighting days(still remembering that blow you gave me mummy twins da muke ajin malam mus'af).thanks you sis for the encouragement, I love you so damn much* My taurari uku *triple stars* End.......... Bantaba ganin irinkiba gaskiya duk duniya bawanda takaini sa'a tunda ina da Aisha humaira masoyiyata wanda batason kukana wanda akoada yaushe burinta farintamun rai batadamu danata farincikinba indai har khadeejanta zatasamu nikam Alhmdllh Aisha ce tace a'a sis nine dai nayi sa'an samun yar'uwa ta kwarai kuma barin rayu wata wanda inbata rayuwar bazeyi dadiba nagode wa ALLAH rungume juna sukayi suna kuka Amrace da noor suka shigo Antashi A school yanzu ana JIS one Amra ce tace wayyo Allah Aunty haryanzu bazakubar rayuwan kukaba pls mommy kubari mana Aisha murmushi tai tace yarinyan kirki wanda batason ganin iyayenta cikin damuwa karki damu munbari noor ne yace mummy ina kan wanmune ehshert Aisha tace tananan tana barci Abinci sukaci Aisha tace suzo suje siyo Ashoben bikin su Abba kunga bikin yakusa tom suka mike yaseer ne yakaisu suka saya suka bada teller dinkin suka dawo gida Abbansu suka samu yadawo sunata hira da goggo yabi Amra tai tsalle kan cinyarta tace tsohuwa meran karfe kinki mutuwa muci gunba goggo yabi tace aise nakaiki dakinki namiki jego inkin haihu duk wajen sukayi dariya Aisha tace Abba yace na,am humaira me yafaru cewatai Abba mota yace wa ni inbaku mota kamal ma yace mun zebaku nahana cewa tai don Allah Abba aiyanzu mugirma yace ijiwa kuwa mom ne tace haba Abba don Allah adai duba bakomai dayardan Allah cewa yai shikenan uwargida tayi magana zanfadawa kamal bawai don bazan iya sayaba sedai don yariga yamun magana inyaga nasaya hakan beyi tsariba mom tace hakane kam da daddare kamal yazo yadaukesu gida sukayi direct A safiyar washigari yakawo musu makullin galleliyar motarsu komai iri daya har yanzu basu denaba komai nasu daya sukeyinsa amma sudakansu suna tsoron sutuka motar daban daban sedai wataran sufita Ana khadeeja ko ana Aisha sunje zariya wajen Aunty luba bayan sundawo akayi maganar nunamusu aiki sunyi sa'a sunsamu don momce tayi cuku chukun hakan rayuwarsu tana tafiya normal yadda yadace komai kalau suke gudunar da shi soyayya nakara karfi sosai tsakanin kamal da ummi haka humaira da al'ameen matar nasirma ameera kanwar kamal tahaihu tahaifi danta na miji kyakhkyawa dashi akasamasa suna Muhammad mahaifin naseer kullum suna kara kaunar junansu khadeejah da Aisha sedaini nace basu kai nida twins sis ba Yadda suka burgeni shine hargobe su noor da Amra basu sancewa ba khadeejah tace tahaifesu ita ma Aisha bata taba nunawa ita tahaifesuba kuma bata taba nunawa ba ita ta haifi ehshery ba to Allah yakara musu kaunar juna . Ina gayyatar duk wanda yakaranta wannan littafin ko yaji labarinsa zuwa wajen bikin aure, walima,liyafa,kamu,dinner na auren yasir da husna, Abba da zuhra, Ameer da Fadeela wanda za,ayi ranar Friday 18-07-2019 Amma banda warwaso pls . Alhamdilillah my life is full of happiness once again. I realized that not all things are settled using revenge. I would've loosed Abbakar now if not my kamal big heart.I respect him a lot for that sacrifice.I who lack respect 4 elders now give everyone his deserved respect. What more could I ask for? Nothing! Alhamdulillah 4 everything. Alhamdulillah!.All thanks be to Allah, for giving me the strength to write up this book.I thank you all for your maximum love and support. I'm nothing without you guys.I love you babes,I love you two so very much.thanks you for being there all the time. MY ASHNAH you might not be there,but you're always buried deep in my heart🖤i love you my abokiyan damuwa. MY KAMAL My super amazing big bro.thank you bro for being that amazing soul.My husband to be🖤🖤🖤🖤God bless you for me. Hey guys.there is no way I can forget you all beautiful souls Hafsat Abdullahi Abba Maryam Thomas nafisu Habiba shehu Alkali Sa'adatu Aliyu Sa'eed Maryam Umar Sa'eed Aisha Bala Abdullahi Hajara Adamu Rauta Hajara Salisu Adamu Raliya Kabeer Ladan Aisha Bala Ahmad Ummul-Aiman Muh'd OMG you guys are too much.But i want you all to know that wherever you guys are.I love you all so very much.Ana Uhibbukum Fisabilillah💞💞💞💞💞💞💞 *ASHNA* I don't have to say much.you know how special you mean to me. *To my group members* My twins sis Mummy twins Fatima Isma'eel(BACATMA) Aunty ummi Nanancy Aisha Ibrahim Ummu Abdallah Aunty Ameenat Aisha Aliyu shehu You guys are just super amazing. I love you all .you guys kept me going with all the love you shower me.I love you all beautiful ladies and gentlemen. God bless you all. *don't forget to show some love by voting and commenting please sisters*. KUJI SIS METACE Bangirma agareki my twins sis ummi-salma Muhammad dakika bani contract narubutun littafin taurari uku(triple stars)tare da jinjina agareki tagidan (kamal)dayardan Allah kuma (ummin yan biyu) *Noor&Amra* Gaesuwa gareku my brothers and sisters nice taku har kullum *Aisha Bala Ahmad*(Ashnah) Tare da twins sister net *ummi salmah muh'd*(Ashmat) I love you all.see you in a long time. Not soon 🤪🤪🤪🤪🤪🤪🤪 Banyarda wani kowata yasatamun novel ba pls karkowa yamun copy kowa yayi nakansa. *wassalamu Alaikoom🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤*. [1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family ✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳ *triple stars* Page 25...................... Saboda tunanin yaushe kamal dinta yazamo haka innalillahi kawae take furtawa abunda kamal yake gudu kenan Amra ne tataso tazo wajansa tace abbana plx stop crying tafara sharemasa hawaye noor yaje yasharewa mummy sa sannan yaje gun aunty Aisha yace kyhr mummy kamal tace kabani mamaki yadda nayarda dakai da iliminka da tarbiyyrka ka'aikata wannan abun kunya gayara haryara amma kabatasu dakazanta duniya zasu kirasu she.........mummy su khadeejah tace kyhkr tunda Abu yariga da yafaru kaddara tariga fata bayadda damuyi haka Allah yarubuta mummy tace bani nake tunani ba in dadynsa yadawo abun badadi aunty luba tace ae inanàn wannan rubutaccen al'amarine hakika Aisha da khadeeja basosai akesamun irinkuba a duniya Allah yamuku albarka sannan kai kamal munaso kasani ko bayan ranmu kabari ummi da haumaira suka wulakanta Allah ya'isah kamal yace don Allah kuyi hkr musamman mahaifiyata da mahaifiyar kanwata hakika ninabata wa zuri'armu suna naraba Aisha da budurcinta hakika inamebawa maza shawara akan duk abunda akamaka kyhkr inkuma badakayiba kayi binciken alakanka da mutum amma hkr shiyafi Inasake bawa yan'uwa biyu hkr kuyafemun Aisha tace yaya kamal najima dayafemaka komai yafaru laifinane daban marekaba dabakakai da daukan mataki memuni akainaba iname cewa plz mudena saurin wulakanta Dan Adam don hakan badedebane Donni banga riban hakanba khadeejah tace nikam ba'abunda zancee wlh se gdy wa Allah domin nayi sa'ar yar'uwa mekaunata kaman Aisha domin ita tafi cancamta ayaba domin soyayyar da talura inayima kamal yasata boye duk wani sirri don tacikamun burina madallah dasamun yar'uwa kamarki nidanake gefe nake kallonsu nace ai batakai twins sister naba kamal ne yace I am sorry mom yakalli Fatima yace kije nasakeki saki uku kuka tasanya mummy tace mesa kamal yace kiyi hkr plz bazatataba canzawaba nasir yace hakane mummy su khadeejah gida takoma tabawa ummah da Abba lbr addu'a sukamusu tunda duk musulmin duniya yayarda dakaddara . Khadeejah tamike seji tai jiri nadibarta dasauri kamal yatarota jikin yanata kara rikicewa hakan yasa yamata gwaji yayi matukar mamakin result din cikiyagani na 3mnth befadawa kowaba yai shuru bayan dadynsa yadawo aunty luba tamasa bayani yaji haushin kamal sosai don ko kallansa yace bayisonyi gayaran dàshiga rae tsaf sundade dasace zuciyansa haka yahana khadeejah tabi kamal Aisha tace yau bayadda dataje al-ameen yayi tfy tare suka kwana dasafe kamal yace gaeda dady yaki amsawa hankalinsa yatashi don bayason yayi fushi dashi har 1wk dakyar aunty luba tashawo kan dady yahakura amma haryanzu bedawomasa kaman Daba. Selokacin yafara bincike akan matsalarsa yayai farinciki gani result mekyau yasamarma mummy tayi farinciki matuka dgsk su yan biyu da'ayiwa kanne khadeejah takoma dakinta kamal yasa ansake gyara gidan sosai yanzukam tasaduna tana nunawa mijinta so sosai tare da shawarin Aisha. Ciki yagirma sosai kama shiya karbi aihuwarta tasauka lfy yan biyu tasake haefamasa akasamusu suna Ahmad da Al-ameen yayi takwara wa Ahmad Allah yajikansa da rahma anyi shagali sosai yarasunga gata. Daganan yasir yace yanason husna kanwan Aisha Abba sunyi murna akakaisadaki Abba kuma kawar hunsa zuhra shima yakaimata sadaki nasir kuwa komai yakammala shida Ameera rana kawae suke zuwa Amir yanemi kanwar nasir Abba yace yabari yagama exams din degree nasa Zuriya yacika da farinciki khadeejah tahaifi nata yaran yan uku biyu maza daya mace,macen taci sunan Aisha maxan kuma sunci sunan Muhammad da hassan wato Abba da dady ansha shagali Amra iyayai sewanda yakaru Alhmd yara sungirma harsun isah yaye gidan Aisha takaisu bayan sunkoma ummi tadawo ma Aisha damesunanta ganin itah maza itakuma ga Amra tajidadi sosai. Ansabikin su nasir dasu Abba nasir akafarayi da Ameera anyi shagali sosai saura Abba da zuhra,yasir da husna,Ameer da fadila bikin yayi nawanyine sakamakon jiran Ameer Dan anfison yakarasa krt. Bayan shekara 4 Aisha da khadeeja zaune afalon mummy tare da yayayensu sunata hira harda kamal dukansu mom kam tanadakinta khadeejah tace sis waebazakisake haihuwabane kiduba kigani yayana hudu gacikin nabiyar Aisha tace aa ni ukuna ya isheni Ahmad, al-ameen, dakuma my eyshart sun isheni koso kike nasamo me rawarkai irin Amra dariya khadeejah tayi tace kajifa abban twins yace barta bazata ganebane badae planning ba to dagayau danhana amata Aisha tace wlh planning dina daga Allah yake kekuma sis saurin harbuwa kaikuma ya kamal karinka hakuri nimijina mehakurine cewa yai lallaima yarinyannan kinfa rainani cewa tai ohhhh ashefa yayanane to sorry sukayi dariya atare tashi yae yace barinje gwaraku adawo lfy khadeejah tace kuka sosai Aisha tafashedashi kafin tace rayuwa kenan kamal din danatsana kamal din dayabatamun rayuwa Allah yashiryeka yayana Khadeejah tamatso kusa da itah tace am sorry my last hope tabbas ancuceki tunda nake ko a film.......... Loading Copied By YAYA HAYAT (admin Hayat hausa novels Group Hausa novels and fashion Group Cool novel, makeup and kitchen1 Group And WOMEN24 TV Group WHATSAPP NO:+2349030159301