*_ALIYU ASADULLAH♡_* The Monarchy King MrsUsman400 Chapter0️⃣1️⃣ بسم الله الر حمن الرحيم... _Alhamdulillahi AM back a gain da ALIYU ASADULLAH The monarchy King da fatan zaku amshe shi hannun bibiyu_ *Free chapter five page zan bada gaskiya* British royal school. Makaranta ce me mugun kyau da inganci, kuma makaranta ne da sai ƴaƴan wane da wane suke halartar shi. Musamman yaran sarakunan duniya. Sannan wata al'ada ta makarantar shine idan har kayi karatu anan ana iya daukar ka aiki a gurin, sabida ana koyar da ilimin zamantakewar masarauta ce. A duniya babu abinda ya kai zanen ƙaddara muhimmanci da daraja, sannan babu bawan da ya isa tsallekewa kaddarar shi ba, haka ta kasance akan duk wani mutum na gari. A hankali yake tafiya cikin nutsuwa da kamala, wanda kana gani kasan cewa dattakon a jinin shi take, baka jin kome sai karar takalmin shi. Duk inda ya ratsa Yara dalibai ke bibiyar shi ba zaka rantse yafi sauran malaman ne a'a iya tafiyar da dalibai ne kawai da Allah yayi mishi. Wayar salular shi ce tayi kara, a hankali ya duba ya ga sunan My Boy. Murmushi yayi sannan ya isa Office din shugaban makarantar. Kafin ya bude wasu dalibai sun bude mishi. Murmushi yayi yana kallon yadda suka cika Office din, a hankali ya shiga tare da niman guri ya zauna. "Good Morning sir!" Mikewa shugaban makarantar yayi tare da mika mishi hannu, yana murmushi. "Morning Mr Shamaki!" Murmushi yayi tare da zama yana me mikawa shugaban makaranta takardan barin aikin shi. "Kaga yadda dalibai suke korafin basu son kabar makarantar nan." "Toh Mr William, ya zanyi shekaru sun ja, kuma ƙasata tana bukata na a wannan lokacin. Jami'o'in ƙasata tana bukata na, tana bukatar nayi mata hidima, don Allah kayi hakuri ina son komawa yankina." Gyara zama yayi sannan yace mishi. "Mr Shamaki, kasarka cike take da yan cin hanci da rashawa, sannan kuma basu damu da kowa ba sai kan su, kullum muna gani jami'o'in ƙasar ku, suna cikin yajin aiki. Babu kome na cigaba sai kansu, suka sani. Ka duba zamu kara maka albashi sama da ta farko." Dr Ahmad Aliyu Shamaki. Gyara zama domin kuwa an kawo inda zai tsayawa kasar shi. "Mr William, ƙasata komin lalacewar ta duniya ta ce, dan haka ba dan albashi da suke badawa xan je ba, zan koma ne sabida yarana da jikokina, shekaru sittin da takwas muka yi a kasar nan muna bauta muku, sannan akwai D'ana na biyu yana nan daku me zai hana ku barni na tafi?" Gyada mishi kai Mr William yayi sannan, Ya mike bayan ya mika mishi hannu suka yi bankwana, koda ya fito ya samu daliban makaranta sun cika harabar makaranta makil, tare da manyan takardun kauna a gare su. British royal School, murmushi yayi tare da musu sallama. Sannan ya nufi inda masu kula da lafiyar shi, suke ya shiga motar bayan an buɗe. Ajiyar zuciya ya sauke tare da kallon jaridan da yake kan kujeran, a hankali ya kwantar da kanshi har suka isa gida, aka bude mishi kofa ya fito. Kallon motar Mai Kano. Murmushi yayi sannan ya nufi cikin gidan ma'aikata na mishi Barka da zuwa. A hankali ya shiga cikin gidan tare da sallama. "Oyoyo Granpa!"d'agata yayi sama yana murmushi. "Sweetheart! Ina Anis?" "Yana gurin Mom!" Ajiye ta yayi, yaga falon babu kowa. Sai ita. Riko hannun ta yayi sannan yace mata. "Sweetheart! Ina suke?" "Happy Birthday Granpa!" Juyawa yayi yana kallon katon hoton da aka saka na rubutun Happy Birthday Hero Father, na cika shekara saba'in cif a duniya amma hutu da samun kulawa ya sanya shi komawa kamar bai wuce hamsin ba. Sake mishi wasu abubuwan aka yi na kyalkyale, yaran suna saukowa daga step da mahaifiyar su ana mishi wakar. Happy Birthday to you. Murmushi yayi sannan yace musu. "Nagode sosai, sannan Asad bai zo ba ko?" Saukowa duk suka yi tare da kallon shi, suka ce mishi. "Kayi hakuri lion King yace ba zai sami zuwa ba, amma ya turo mabrooka da yaran shi." Zama yayi sannan ya kalle su kafin yace. "Nan da wata uku zamu bar kasar nan, Me Kano yace sun hana shi tafiya, shi kuma naji ya sami aiki da jami'ar Ahmadu Bello, amma ya tura musu baya bukatar aiki dasu." "Papa ya gina ma'aikatan shine fa, kusan shekara uku kenan, sannan idan ya tsaya da aikin koyarwa ba zai kai labari ba, kasan baya kaunar abinda zai kawo mishi tsaiko. Sannan nan da wata hudu za a bude kamfanin shi da yake garin Abuja tunda a can zaku zauna. Shi yasa yaki amsar aikin jami'a kuma yace Moddibo zai zauna a can kafin ya gama hada kome nashi." "Asadullah!" Ya kira sunan a hankali, yana me jin nutsuwa a ranshi, kafin ya mike tare da nufar hanyar dakin shi. A hankali wata matashiyar mace ta fito daga kitchen sanye da kayan girki. "Happy Birthday Father in law" murmushi yayi sannan yace mata. "Thank You Daughter in law, ina Takwara na?" "Yana barci." "Allah yayi muku albarka," "Amin Father in law." Sannan ta nufi inda Surukar ta take ta ajiye mata kayan abincin kallon Me Kano tayi sannan tace mishi. "Abdul Lion King bai kira bako?" Duk sai ta basu tausayi, tab'e baki Me Kano yayi sannan yace mata. "Kina da aiki, idan akan Ghaji ne, mutumin da bai da alkibla. Kin dage sai kin nuna mishi hanya da ta dace." "Amma Wallahi baka da kirki, kuma idan ya kira sai na gaya mishi abinda kake mishi." Cikin jin haushi yacewa dan uwan shi. "Moddibo bana son gulma, ai gaskiya ne mutum sai shegen jijji da kai, matar shi tana masifar kaunar shi amma shi yana wani disgata." Murmushi mahaifiyar su tayi sannan tace musu. "Bana son reni? "Mother in law! Aunty Amnah bata kira ba?" Murmushi tayi sannan tace mata. "Suna can Souther calfonia, amma ta kira tun safe." Murmushi tayi sannan tace mata. "Shekara biyu da suka wuce na rako Aunty Amnah ne fa, muka hadu da Lion King." Ta faɗa tare da rufe fuskarta. "Lion of Monarchy! Idan kina son tashin hankalin kira shi Zakin Masarauta yanzun zai fara faɗa, shi baya son haka. Shi baya son a hada shi da mulki." Murmushi tayi sannan tace. "Mother last year da muka je sallah Ai shi bai isa ba, tsayawa yayi a Abuja yayi Sallah shi sannan ya juya ya bar mu anan sam ya tsani zuwa Tankara " Murmushi tayi a karo na uku sannan tace. "Haka yake gudun mutanen Tankara ban san meye matsalar shi su ba." Bayan sun gama abincin rana, wasu yan mata biyu suka shigo a hankali,.kana ganin su kasan basa son kwaranniya balle hayaniya. Zuɓewa suka yi a kujeran. "Aunty Sawwama, kun dawo" d'aga kai tayi tare da lumshe idanun ta. "Aunty Mufeedah!" Kamar zata fasa kuka tace mata. "Anoosha Please kiyi shiru" ta faɗa idanunta na cika da kwalla, komawa tayi jikin kakarta tana me lafewa. "Allah Ubangijin ya yaye muku wannan sakarcin da ya aure ku, ayi mutane basu san magana kota sannun ce. Balle kuma hira." Kamar wanda kwai ya fashe musu a ciki haka suka mike kowacce tana me bin hanyar d'akinta. Har zasu shiga cikin dakin su Sawwama tace. "Mother! Don Allah ku amshi tayin Uncle Danrimi, idan muka koma Abuja tunda Ya Asad yace ba zai zauna a Tankara ba, bayin nan dai a karbo mana su." "A'a babu daukar bayi domin suma human being ne." Daga haka ta maida hankalinta kan Hisnul Muslim. Yaranta biyun nan Hafsat da A'isha, wato Mufeedah da Sawwama Allah ya jarabce su da kaunar mulki kamar me, sai dai Banbancin su da Me Kano yana son sha'anin dawakai, Moddibo kuma babu ruwan shi, dan babu ruwa nane, Oga Karshe kuwa yacewa duniya da a hada shi da mulki gwara a hada shi da kome dan baya kaunar abunda zai hada shi da mulki. Shi yasa sam bai cika shiga sha'anin mulki ba.. 👑👑👑👑 Masarautan Tankara. Itace masarauta tabiyu a nahiyar gabashin Afrika, wacce ta haɗa har da tafkin Chadi. Masarautan Tankara ta kafu kimanin shekaru dubu daya da dari biyar, zuwa da dari bakwai. Sannan ta haɗa manyan iyakoki da ƙasashen afirka.. Wato Nijar Kamaru da chadi, domin lokacin da Ali Ghaji yayi mulki, ya fadad'a masarautan shi har izuwa Sudan. Da gabar iyakar Masar. Sannan a tarihin masarautan Tankara, sunyi yaki har suka ci kasar Kano da Zariya, a shekaru,. masarautan Tankara Kanuri ke jagorantar shi. Sannan masarautan Tankara ta kamo bayi daga Kano domin lokacin sarakunan maguzawa ne suke mulkin. Dan haka suka kamo ya'yan sarkin Kano a lokacin alo barbusa, inda aka maida su bayin sarki. Wannan y'ay'an Sarkin da aka kama sun hada da Kande da lantana, sun kasance kyawawan Yan mata, sannan haka sarkin ya bada Wazirin shi Lantanah shi kuma ya rike kandeh. Kasancewar sarkin Muh'd Alamin, bai tab'a samun d'a namiji ba. Sai tayi tunanin idan yayi tarayya da Kandeh ko Allah zai saka a dace. Dan haka a wannan daren sarki Muh'd Alamin ya tare a dakin Kandeh inda aka yi dace kuwa. Bayan wasu watanin ta haifi danta Aliyu Ghaji. Wanda aka haife shi a karni na 1678, Aliyu Ghaji. An sanyawa Kandeh suna wato Magajiya Mai Babban daki kasancewar ta haifi maza shida. Haka ya saka ka bawa Aliyu Ghaji Shamaki. Sabida sarki ya fara tunanin nad'a shi Sarki, haka Yasaka yan fada suka fara kin amincewa. Bayan mutuwar sarki a shekara ta dubu daya da 1790s lokacin Fulani Babba asalin uwargidan Mai Martaba Sarkin Muhammad Alamin. Bayan rasuwar ta aka daura Karamin dan Fulani Babba me suna Ibrahim yayi shekara goma sha biyar, ya rasu sakamakon dogon jinyar da yayi fama dashi sakamakon sab'ar da yayi tayi. Bayan nan Ali Ghaji ya amshi mulkin inda ya fadadda lardin Tankara, A shekara 1810, lokacin shigowar turawan mulkin mallaka. Inda lokacin Mulkin ya fita daga hannun Ali Ghaji sakamakon hade mishi kai da Yan fadan shi suka yi. Dan haka bayan sun kama Ali Ghaji, tare da Yan uwan shi. Bana, Kashem, Baba Alawan, Alaguburo, Kazeem, da Kuma Bagwai. Suka tafi da Bagwai shine karamin su can ƙasar ingila. Su kuma sauran aka bar Bana da Kashem a Yobe, Kazeem aka kawo shi Jos, Baba Alawan da Alaguburo. Aka bar su Tankara. Wannan dalilin yasa aka maida mulkin dakin Fulani Yanah, sabida tana da yara Maza biyu. A shekarar 1850s aka bawa Khabir Muhammad Al Amin, shi ya cigaba da mulkin, har zuwa 1870. Shima aka wayi gari ya samu matsalar ciwon ido, haka dai lokacin yayi ta tafi karshe a shekara na 1879 yayi murabus, sabida mulkin ba zai iya ba. Ga baƙin kishin da ake a cikin fada. A shekara 1880 Bagwai ya dawo daga London, ya kasance shine. Meyi tafinta ga ruwan mulkin mallaka, kowa yasan a kaf arewacin Najeriya babu inda ya kai Masarautan Tankara tarin ilimin addini Musulunci, sakamakon tun kafin zuwan Shehu Usmanu danfodiyo, musulunci ya shigo musu ta hanyar labawan da suka shigo ta tafkin Chadi. Toh yaran dakin Magajiya Kandeh sun sami ilimin addinin musulunci. Sai gashi boko ya kuma ratsa su. A shekara na 1882 aka kuma takanran sarki har Yan uwan Ali Ghaji, suka ce Bagwai ya shiga sabida baiwar da Allah yayi Mishi. Koda ya shiga abu daya aka fito da shi. Ba zasu bawa Yaran baiwa mulki ba. Wannan dalilin ya sanya Bagwai zuciya ya bar kasar Tankara, da zunzurutun fushi da kuma barin halin shi. Lokacin yana auren Yar kabilar Shuwa Arab daga can Chadi. ... Karshe dai sarautar Shamaki dai shine aka bawa Yaran Magajiya Kandeh shi. Kasancewar wannan shine sarautan da ake bawa Ya'yan bayi daga Shamaki sai Dan rimi, wannan sune sarautr da ta dace dashi. Lokacin da Yan uwan Ali Ghaji, suka bukaci Bagwai ya shiga niman Sarkin yayi nasara, kuma dayawan dattawan da mutanen gari sun goyi bayan shi. Sai dai haka kawai mutanen fadan suka juya mishi baya tare da da nunawa ai dan baiwa ce ba zai yi mulki ba, bayan mulkin ta zab'enshi. Wannan dalilin ya tattara yayi tafiyar shi inda ya fi wayo, kuma dama asali ba wai dan yana dan baiwar bane kawai suna gudun kar ya sami mulki ya ture musu al'adar su da suka gada tun iyaye da kakanni. Dalilin da yasa Bagwai barin garin Tankara, amma da akwai ahalin su baki daya a nan masarautan Tankara... Tarihin masarautan Tankara kenan. Hello me kuka ce?...... Warning. This article contains pornography and sex warnings for girls and widows ... Ga masu bukata su tuntubi wannan Number.+2347035133148 3page 200 daily ko katin mtn 200 6page500 daily ko katin mtn 500₦ Complete 1k ko katin mtn 1k 7/9/21, 8:00 PM - Buhainat: *_ALIYU ASADULLAH♡_* ```The Lion of Monarchy``` MrsUsman400 Chapter0️⃣2️⃣ بسم الله الر حمن الرحيم... Sannan kafin yau ahalin Dr Ahmad Amin shamaki sun kasance sun zaune a Tankara ne, tun lokacin da ya shiga cikin jerin sunayen masu Niman sarautan Tankara, aka sami matsala inda manyan mutane fadar suka ki yarda a bashi sarki kuma ya tsalleke kome, kawai sarautan ce basu bashi ba. Saboda gani suke matukar aka bawa jinin Magajiyar Babban daki toh tabbas ba zasu sake mulkin ya fita a hannun su ba. Dr Abbas Muhammad Al-Amin shine Sarkin Tankara, kuma Sarkin da yake rike da sarautan dan dole, domin yana aiki da jami'ar Jos aka kira shi karfi da yaji aka bashi sarauta, kasancewar mahaifin shi dan dakin Fulani Yanah ne, Sannan kuma tana haka kusan tunda ita Fulani Babba bata da da namiji har suka rasu, sai Yanah da Magajiyar Babban daki. Sannan shima mulkin ya gaje shi ne daga kakanshi na uku. Dan haka baya cikin farin ciki da mulkin dole yake zaune da ita. Sannan suma yaran Magajiyar Babban daki, suna ta kokarin shige da fice domin mulkin. Hajiya Khubrah itace Mahaifiyar Dr Abbas itama kamar D'anta bata kaunar mulki, amma kuma babu yadda ta iya, Domin masarautan Tankara cike yake da wasu manyan abubuwa masu matukar tsoro da al'ajabi, sannan dayawan dattawan masarautan suna alakanta masarautan da me hadin gwiwa da ta mutanen boye. Domin kafin kafuwar masarautan an sami labarin kunne ya girmi kaka, cewa akwai Wani Mutumin da ya zauna kimanin shekaru dubu daya da hamsin, kuma an tabbatar da yayi aure tsakanin shi da wata aljana me suna tururuwa, shi yasa da aka zo kafa garin sai da aka sha artabu da aljanun gurin, Sannan a shekarar da za'a kifar da Ali Ghaji, an sami labarin akwai yarjejeniyar sulhu tsakanin su da aljanun. Toh lokacin shi ana yawan sadaka da saukar Alqur'ani me girma. Bayan mutuwar shi sai aka daina, sai gashi duk lokacin da shekarar mutuwar shi ta dawo wadannan aljanun suke bibiyar rayuwar al'umma masarautan Tankara. Kuma ana sane a musu yadda ake so ne ya zama wani abu na tashin hankali. Duk wani sarki yana dalilin shi kanshi, sarki Saminu da yazo zai sulhunta da mutanen gurin, wayen gari aka yi ya rasu, kuma wani abin mamaki har yau babu wanda zaka nuna kace shi yake aikata wannan mugun aikin. Sai Allah kadai ya sani, Dr Ahmad Aliyu Shamaki, yan uwan shi da suke zaure daya suka bukaci ya dawo gare su. Shi kuma yace zai dawo amma zai zauna a garin Abuja. Amma nan Tankara an musu ginin su na gani na fada, dan haka suka tsara koda sun dawo duk lokacin da Aka ya nasu yawan rai azumi yazo anan zasu yi azumin su da Sallah. Gashi suna shirin dawowa Azumi yana gab da zuwa. Shi yasa suka bar dawowan sai ana azumi saura kwana zasu dawo, ana saura sati a fara azumi zasu zo suyi azumi a Tankara. 👑👑👑 A hankali take gyarawa matar da take gabanta farce, cikin nutsuwa. Duk da tana son lallai ta isa gida da wuri kasancewar mahaifiyar ta bata da lafiya, amma haka bai saka matar ta bata fuskar ta shi ba. "Aunty widad naga garin da hadiri ko zan tafi." Ta faɗa cikin wani irin sanyin murya, wanda idan baka fahimta ba zaka zata shagwaɓe ce. Banza da ita matar tayi sannan ta kuma d'ago manyan idanunta ya sauke akan mata a karo na farko da tunda ta gama aikinta take zaune a gurin tana mata gyaran farce. "Aunty widad" "Ke bana son naci, tsiyar talaka kenan, ya addabi rayuwarka da shegen naci. Tashi yar mahaukaciya" A hankali ta mike idanun ta suka cika da kwalla, mik'ewa Aunty widad tayi sannan tace mata. "Ina zuwa dan yau za ayi ta takare." Kwalla ne cika suka min idanuna, sam mutanen duniya musamman masu ƙarfin tattalin arziki basu tausayin na kasa dasu, gani suke kamar Allah yafi kaunar su ne yasa ya basu arziki mu kuma talakawa baya kaunar mu ya haɗa mu da talauci. Dan haka na cigaba da tsayuwa a gurin, sai ji nayi an daki duwawu na. A zabure na juya idanuna na cika da kwalla. Mijin Aunty widad. Kokarin rungumo ni yake, na kauce ya fadi. Ban san me yasa mutumin yake min haka ba. "Buhayyah oya zo kusa dani." Sake mikewa yayi tare da nuna alamar a buge yake, zai kuma rarumo ni na buga shi ya fadi sai anan idanun Aunty widad. "Kan kutmar bala'i! Shegiya yar talakawa, karbi albashin ki Shegiya wacce bata san arziki ba. Kar na kuma ganin kafarki, matsiyaciya wacce bata san arziki ba, kin gama aikin gidan nan." Dauka nayi jikina yana rawa, na fita da sauri dan na san babu abinda zai kuma, ajiyar zuciya na sauke. Sam garin Tankara babu mutane masu imani, shi yasa na tsani aikatau. Amma haka zan kuma niman wani, kafin Ramadan yayi na rasa abin yi. Matsalata halin da Innata take ciki shine damuwata. A hankali nake kallon yadda garin yake kara hada hadiri, tsare napep nayi tare da gaya mishi inda zai kai ni. Cikin sauri na shiga da sallama na sami mata biyu, cikin sanyin murya nace musu. "Barkanku!" "Yauwa sannan yan mata" Murmushi nayi musu, sannan na cigaba da kallon gefe, wata mota ce yazo da mugun gudu, dole muka bashi hanya napep din mu kamar zata fadi rami, tsoro ya kama mu. "Tir da wannan wulakancin, Allah ya isa tsakanin mu da irin wannan Yaran!" Kallon shi nayi yana ta la'antar mutumin, matar da take gefe na tace mishi. "Amma dai baka da Yara ne ko?" "Toh baba idan ina dashi zan barshi ya lalace ne kamar Yarima Khamel? Gata da jin dadin rayuwa yasa basu san darajar mutane ba, taya zan bar d'ana yayi irin wannan rayuwar." Ya faɗa a fadance, babu wanda ya kuma kula shi. "Maman Balki don Allah ki taimaka mana gurin sami mana yan aikin, sabida Hajiya Maimuna suna gab da shigowa garin nan Azumi, dan haka don Allah a nima mana masu aiki. Masu tsafta da domin kin san rayuwar su baki daya a cikin turawa suka yi shi. Don Allah ban da marasa kunya." "Insha Allah, Maman Uwani." Matar da take gefe na ta faɗa, sannan matar ta kuma cewa. "Idan suka iya aikin da ya dace idan zasu koma Abuja ba mamaki su koma dasu. Kuma ga albashi me kyau basu da wulakanci, kinsan nice na zauna da matar Aliyu ta haihu Yar su Anoosh da kuma wannan da take goyo Anis, duk Ni nayi jegon su. Wallahi Karki ga yadda suka biya min kudin zuwa na London, daga can na wuce inda suke zama. Ina gama musu jegon Babbar Yar shi ya biya min aikin hajji, bayan na dawo ya saya min katon gida, ni kawai bana son a kai musu yaran da zasu bata min suna ne." Haka kawai sai naji ina ma zan sami aikin, na rasa karatu. Domin Wallahi a matse nake na biya kudin wannan semetar din, amma gudun karsu zarge ni ya sani shiru har na tsaya a unguwar, na sauka sannan na biya kudin napep din har da nasu. "Yarinya ayi haka ki biya mana kudin napep din." Murmushi nayi sanan nace mata. "Babu kome wallahi." Na juya tare da shiga cikin lungu uwar mu, ina me sauri sabida ruwan da aka fara, yar gida ce ma daidaiciya a tsakanin lungun, na tsaya tare da bugawa. Budewa aka yi tare da jan tsaki, a hankali na shiga ina faɗin. "Siyama ya aiki kwana biyu?" Tsaki tayi tare da cewa. "Yar mahaukaciya? Ashe ana nan ana bin maza kwararo kwararo. Kafin ayi abin kunya." Ban iya fada ba, kuma bana son fada a rayuwata shi yasa na shige abuna, tare da cewa. "Allah ya baki hakuri" "Tsintacciyar mage har kin dawo ne? Yau naji uwar ki tana ta mata guggun ki leka dan babu wanda yayi shahaddar lekawa, sabida karta dake mu." Gabana ne ya fad'i, na shiga dakin da sauri na duba tana kwance ta b'ata jikinta, da sauri na fito tare a daukar bokiti na fita dibo ruwa sabida ba zasu yarda na debi ruwan ba. Sai da na fita wajen layin mu, sannan na dibo ruwa nan jikina yana rawa, nazo na d'agata da kyar, na kai ta ban daki. Inna Asabe ce ta fito. "Karki sake ki b'ata mana ban daki da kamzanta domin wallahi ba zan yarda ba, maza kawo min kudin haya na" Ajiye Inna nayi tare da komawa daki babu kudin babu dalilin shi, idanuna ne suka kayi jajjur. "Inna Wallahi na zubda su" "Kan kuturin bala'i. Toh ba a gidan nan ba, maza ki fita min da ita daga gidan." Zuba gwiwa ta nayi tare da hade hannuna na fashe da kuka. "Don Allah ki rufa min asiri kamar Yadda Allah ya rufa muku, Insha Allah zan nimo wani aikin domin an kore ni a gidan Aunty widad, kuyi min arziki" tsaki tai tare da cewa. "Toh na kara miki nan da kwana ashirin." Ta shige abinta. Ban dakin na shiga da innah nayi mata wanka, sannan na kwashe kayan na wanke tass, kafin na juya na kai ta dakin ta, na dawo na kuma ɗaukar bokitin na dibo ruwan na wanke ko ina, sannan na, zauna tare da bude laedar da na shigo da ita, na juyewa Inna abincin da nazo da ita. "Innah sun kore ni a gidan" hawaye ne ya zubo mata, tare da dauke kanta, riko hannun ta tayi tare da kallon cikin idanunta. So take tayi magana amma ta ƙasa. "Inna Kinga kudin da nazo dashi ya b'ata, naso kai ki asibiti." Dakyar ta sarrafa bakinta tace. " kin fito...., karki Kuskura ki bada kanki domin yawa Rayuwata, Allah yana kallon mu." Sake bude baki tayi harshenta yayi nauyi dan dole ta kuma yin shiru. Ban san me yasa baya son gaya min daga inda muka fito ba, kuma abin takaici daga sai taita zubda kwalla. Ban san ma'anar haka ba. ---- Washi gari da safe na wanke gidan sannan na dauki kayan Inna na wanke ina gamawa na shiga nayi wanka, sannan nace mata. "Zan tafi niman aiki."kallona tayi kafin kwalla suka zubo mata, tabbas tasan darajar Buhayyah yafi karfin aikatau, amma taya zata iya gaya mata abinda ya faru na tsawon shekaru ashirin da uku, sam bata da halin girman kai ko wani abu. Tana da sanyin halin da ko takata kayi zata baka hakuri, yarinyar tana tattare da boyayyen al'amari wanda daga ita sai Allah suka sani. Gyada min kai tayi na sake murmushi nace mata. "Kiyi hakuri! Zan dawo idan na samu aikin na gaya miki." Na fada mata, sannan na juya na fita. ---- Bani da ko sisi haka na tafi gidan Baaba me riga, da ita muka fara shiga gidajen manyan masu kuɗi da yake G.R.A. "Ke na gaji mu koma gida, gobe Insha Allah mu kuma fitowa." Ta faɗa min. "Toh Baaba, amma zan tafi kasuwa koda gurin yan hotel din nan ne nayi aiki, idan yaso na samu abinda zamu ci." Sake baki tayi tare da cewa. "Baku da abinci ne?" Sosa kai nayi sannan nace mata. "Toh ai nice nake kawo mana kuma kudin da na samu a gidan Aunty widad an sace." Na fada a hankali sannan na cigaba da cewa. "Damuwata wannan zangon shine zan gama N.C.E, toh bani da kudin da zan biya, ga tsohon bashin da suke bina." Na fada a sanyayye kamar zanyi kuka. "Insha Allah zan nima miki aiki yanzun ki zo muje gida kici abinci kuma ki rike muku, kuje ku ci da dare" kwallar da nake dannewa ne ya zubo min, nace Mata.. "Nagode sosai." Daga nan muka nufi gidan ta, anan muka ci abinci tare da zuba min na kai gida, na bawa Inna taci sauran kuma na rufe zuwa dare... Ni baka ce, amma irin me hasken ba cam, sannan ina da tsayi babu laifi, hancina siriri ne amma Dan gajere ne, ina da cikar halittar jiki me kyau lokacin muna makaranta abokan karatuna cewa suke ina da karuwan jiki duk kayan da zan saka yana min kyau Ga masu bukata su tuntubi wannan Number.+2347035133148 0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank Warning. This article contains pornography and sex warnings for girls and widows ... 7/9/21, 8:00 PM - Buhainat: *_ALIYU ASADULLAH♡_* ```The Lion of Monarchy``` MrsUsman400 Chapter0️⃣3️⃣ بسم الله الر حمن الرحيم... Lokacin idan suka fadi haka dariya nake musu, shi yasa ban cika ado ba, na taso cikin kuncin rayuwa, Malam Umaru shine mutumin da ya taimaka mana har muka zauna a gidan shi. Malam Umaru yana da iyali wasu suna aure. Sai Ya Khamis yana aiki a Kaduna. Sai Yaya Haruna yana sabon unguwa da matar shi. Sai kanwan su Siyama Sa'a tace, a hankali na kai hannu kofar gidan, Ni kaina ba zance ga inda muka fito ba, gashi ko kadan bana kama da Inna. Wallahi ko kadan bama kama. Haka yasa mutane kiran mu da sadaka yalla. Kasancewar nafi Inna kyau nesa ba kusa ba. Wani abinda yake faruwa shine mutane suna min wani irin kallo. A duk lokacin da saurayi yazo gurina yau gobe ba zai kuka zuwa ba, idan kuwa aka tambaye shi cewa yaƙe. "Wallahi matar manyan mutane ce, ko sarakuna ba irin tamu bace." Haka ya saka ko fita nayi bana samun wasu samari, kuma Alhamdulillahi Yaya Haruna yana ƙoƙarin dauke mana dawainiya musamman ni, daga baya innah larai, ta hana shi dake yana biya min aboye aka gaya mata shine ta mishi iyaka dani. Shekara daya kenan, shi yasa yanzun ya daina. Tun daga lokacin na fara aikatau, nayi aiki a gidaje dayawa, amma kusan matsalar da nake samu daya ce mazan yan iska ne shi yasa bana wuce wata uku zuwa huɗu na bar aikin sabida tsira da mutunci na. Dake malam Umaru ya rasu shekara biyu da suka wuce, amma ko ni kaina ba zan bada shedan yadda muka kasance a gidan shi ba, dan dai na taso na gansu ne ina da sanyin dayawa, shi yasa bani da abokin fada, gani da dan banza tsoro kamar farrar kura. Hakurina yasa lokacin muna islamiyyan malamai sarkin hakuri, zan iya cewa sabida rashin son magana ta, zan iya wuni na kwana ban ce maka Sannun ba. Kawai abinda na sani daga abinda yake gana bana son hayaniya, koda zamu yi sauka. Bani da kudin biya, malaman mu suka hada min kudi suka biya min, har anko sabida nice na zo na daya maza da mata, shi yasa malaman suke masifar kyautatta min, Asabar da Lahadi ina shiga makarantar ina koyarwa a shashin yan yadda. Albashin dubu uku ne, shima kuma yana tafiya a sabulu da man shafawa. Kaya kuma Allah yana taimakona idan na tafi gidan aikina ina samun kunce, shi yasa bana rasa sutura. A hankali na shiga da sallama, tare da kallon su. Suna cin namar kaza, dauke kai nayi sannan nace musu. "Barkan ku da gida" "Barka dai gantalalliya" inji Siyama. Murmushi nayi sannan na wuce dakin na zauna tare da zuba ma Inna abinci tana gama ci na wanke mata jikinta sabida fitsarin da tayi na kaita ban daki nayi mata wanka. Sannan na kuma dawo da ita na gyara dakin. Yau muna zaune a gidan ne sabida malam yayi babban furuci akan matukar ba dangin mu, suka bayyana ba ko nayi aure ba, ko mutuwa ba bai yafe ba idan muka bar gidan ko yaran shi suka d'aga mu. Gyara zama nayi bayan nayi sallah na gayawa Inna yadda muka yi sannan na dauki Alqur'ani ina karatu,.har aka kira magarib. Ina idarwa na zauna nayiwa innah alola itama tayin sallah. 👑👑👑 Seoul Na kasar Korea ta kudu, a tsaye yake sanye yake da wani English sweate sai jeans me shegen kama jiki, yayi kyau ta baya, yalwataccen gashin kan shi ya sauka a bayan shi. "Asad! Amma maganar gaskiya dole ka koma Abuja ni ban ji dadi da Daddy yace wai ba ku koma Tankara ba, dan iska idan ma wani abu ka binne a can zaka sani dan banza mara mutunci." Banza yayi dashi yana kallon cikin garin, bai san ƙaddarar da ta kawo shi gurin Bashir Ibrahim Amin danrimi ba. "Ali Ghaji!" A zafaffe ya juya tare da kafe shi da manyan idanun shi masu matukar kyau da kwarjinin, zama yayi cikin fushi kamar wanda aka mintsine shi ya mike zai fita. "Look dude by now ya dace ace kasan abinda kake bai dace ba, idan ba, Tsakanin ka da Allah meye yasa baka son zama da Mabrooka? Sannan kai kana kudu ita tana arewa wannan ba adalci bane Wallahi, a yanzun yaran ku biyu, Anis da Aroosh,kaga suma yaran suna son ka basu lokacin ka, amma idan zaka ci Yar mutane ka mata ciki baka tuna cewa kana gudunta shege mayen mata." A hankali yake jin duk abinda yake fada mishi amma zunzurutun mugun hali irin nashi na rashin son magana ya sa shi yin shirun dole. "Lion King!" D'ago sexy eyes din shi yayi tare da watsawa Bashir banzan kallon" "God forbids, na ga mace nace ina sonta. Su kuma Yan matan garin ku idan suka ga namiji binshi suke, so ina da type na mace da nake so. Bana son macen da zata ganni tace tana sona, sannan ita Mabrooka ita ta fara shiga rayuwata, kuma da rabon yaran nan so zan zauna zauna da ita ne sabida Amnah da yarana so bayan iya bana jin zan kuma kara wani auren dan na tsani hayaniya a gidana, i hater haukar da mata suke da sunan kishi." Kallon shi Bashir yake domin ko babu kome yayi dogon magana, bai kai da gama nazarin ba kuwa yaga ya rike kanshi, alamar yayi magana da yawa, har kan shi ya fara ciwo. "Ita mata ta biyu ba tsarinka bane tsarin Ubangiji ne, idan ya so sai kaga an baka wata daga cikin Family." Mik'ewa yayi tare da ɗaukar wayar shi da kome nashi, sannan ya kalli Bashir da yake dariya, yace mishi. "Ba zan tab'a auren macen da bata waye ba, Na zauna da Mabrooka ne sabida tana da wayewa da ilimin me zurfi domin yanzun haka zata koma master din ta ne, kaga kenan." "Ubangiji ya karya alkadarinka!" Banza yayi mishi. Wai dama shine har yayi dogon magana. Aliyu ASADULLAH ba za a kira shi da matashi ba muka ba za a kira shi da me shekaru dayawa ba, mutum ne da bai cika son tara hayaniya ko son shiga cikin hayaniya, Aliyu bai da wata burin a duniya sama da kasuwanci, sannan irin mutanen nan ne da basu damu da mace ba, kodan bai sami wacce take so bane. A cikin matasan Afrika masu ji da arziki da dukiya, Aliyu yana cikin su. Idan aka lissafo Maleek na cikin Kome da lokacin sa, Mahir na Mah-Noor, sai Aalim na cikin Ruwa biyu, shine mutum ba uku da Allah yayi mishi baiwar sarrafa kowacce haja kuma a samu nasara. Mutum ne da yake da zurfin ilimin addini da na Boko, amma Bature ne ba bugawa a jarida. Aliyu yana da ra'ayi, musamman akan rayuwar shi ta malam bahaushe, sam yaki jinin yaji maganar kara aure, kuma tun kafin yayi aure ake fama daga domin kin auren yayi, sai da Mabrooka ta gan shi kamar zata yi hauka, har da ciwo. Dan shi mutum ne da bai da lokacin kanshi balle na wani, shi yasa yake gudun aure tunda ba iya sauke hakkin iyalin zai yi ba. Koda aka yi auren shi da Mabrooka, tasha wahala kafin ranar da ya b'are ta a leda, tun daga lokacin bai cika niman ta ba, sai ya shafe wata guda ko biyu.. amma duk ranar da ya kusance ta tana ji a jikinta namiji yayi tarayya da ita, har Allah yasa aka sami cikin. Salimah wacce suke kira da Aroosh, bayan ta haife ta haka suka ci-gaba da rayuwar kurame, abinda ya fahimta. Yana son zama da mutane, amma bai san yadda zai mu'amalantar su ba, sannan ko yan uwan shi ba cika shiga hidimar su yake ba, duk lokacin da yazo sallah Tankara toh insha Allah. Sai anyi Mishi tallar yaran mata a cikin dangin su kai har da yaran sarakunan kasar Hausa. Amma haka yake dauke kanshi yace baya so. Mutum daya ne yasan halin shi, Bashir shine kawai yake iya saka shi magana, bayan nan kuwa babu ruwan shi da kowa. Bai cika son yawan zuwa gidan su ba, dan yasan yana zuwa za a mishi maganar Tankara, ya tsani mutanen garin da kome nasu. Yana son rayuwar yanci da farin ciki. Gashi nan karfi da yaji sun saka shi ya kuma buɗe wani karamin kamfanin a tankara, bayan sallah za a bude shi.. Sau dayawa yana kallon kanshi kamar bai da lafiya, shi yasa idan yayi watanin baya gida, yana dawowa sai yayi sati bai fita ko waje ba, daga shi sai iyalin shi. Aroosh kuwa har tasan halin shi idan yana gida bata rikici, haka kuma yasan matar shi tana mugun hakuri dashi, da wannan yayi alƙawarin ba zai tab'a mata kishiya ba. Amma bai tab'a gaya mata akan idanunta ba dan kar tayi tunanin wani abu a ranta. --- Karfe biyu na yamma jirgin su ya tashi daga birnin seoul na kasar Korea. Dama kasuwanci suka shirya muka an gama kome cikin amincin Ubangiji zai koma London. .... Washi gari. Da safe suka sauka lafiya, Kallon Moddibo yayi sannan ya dauke kan shi yayi, tare da shiga motar da yazo daukar shi. Yana zaune tare da hura hannun shi da yayi sanyi. "Yaya Barka da hanya?" "Hmm!" Daga haka bai ce mishi kome ba, shima Moddibo bai mishi magana ba, sabida yasan halin Aliyu yanzun ya fara masifa ya dame shi daga dawowan shi. Haka suka isa har gida, da gudu Aroosh ta fito daga cikin gidan, tana cewa. "Oyoyo Dad!"yi Daukarta yayi tare da rungume mata, a hankali ya ce mata. "Second love" sake rungume shi tayi tare da cewa. "Barka da dawowa Dad" shiga cikin gidan yayi, da sallama ya shiga falon duk suna karyawa, a hankali ya kalle su tare da cewa. "Morning Dear Mamma Morning Papa" daga haka ya ajiye Aroosh yayi tafiyar shi sama, mik'ewa Mabrooka tayi tare da ajiye Anis a falo. Ta shirya mishi abun karyawa, ta nufi hanyar dakin shi. Tana shiga ta same shi yana ƙoƙarin cire takalmin shi. Ajiye mishi abincin tayi tare da zama ta taimaka mishi. Ya cire kayan. Riko hannunta yayi tare da kai hannun shi saman k'ugunta. Hannun shi na dama ya kai bayan ta, tare da zugr zip din rigarta yayi kasa dasu. Cire mata gown din yayi tare da daukarta cak. Aliyu dogone me faffadar kirji, yana da Yalwan gashi jiki, sannan mutum ne me tarin kwanji da cikar halittar jiki. Domin a murɗe yake daga dama har kasan shi. Shafa sajen shi tayi tare da cewa. "Baby I miss You" Daukar ta yayi sosai, sannan ya wuce da ita ban daki. Idan yaso shagali babu laifi yana tab'a barikin shi idan bai so bane toh wallahi duk jarabarta haka zata kyale shi. Yau kam tana sane zata gayawa Kawayen ta, suna wankan amma hankalin shi yana kan kirjinta da take matukar kula da lafiyar shi, dan dai manya ne masu kyau, dan haka yake matsawa tare da wasa da shi. Haka har suka gama abinda zasu yi, suka dawo daki nan fa mutumin yace bai san yare ba, sai na gado. Sosai ya gurje ta. Kafin suka tashi zuwa ban daki suka kuma wanka kafin ya dan tab'a abinci kafin ya tafi gurin motsa jiki, yana gamawa ya dawo ya samu ta gyara ko ina tare da saka mishi wani turaren wuta, ban daki ya kuma shiga yayi wanka tare da saka kayan shan iska. Yana fitowa ya kwanta. Shigowa tayi ya zuba mata narkakkun idanun shi akan fuskarta, juyawa tayi domin ko bai mata magana da baki ba ta fahimci hutu yake bukata, dan haka ta barshi rage hasken dakin yayi tare da gyara kwanciyar shi. ....... Tunda ya fito ta shiga aiki ka'in da na'in, domin duk da tashin shi cikin Turai yana son abincin kasar Hausa, dan haka biski miyar yakuwa, sai kunun alkama da gyada kafin suka yi ardin. Sai farfesun kayan cikin rago. Sunyi... Warning. This article contains pornography and sex warnings for girls and widows ... 7/9/21, 8:00 PM - Buhainat: *_ALIYU ASADULLAH♡_* ```The Lion of Monarchy``` MrsUsman400 Chapter0️⃣4️⃣ بسم الله الر حمن الرحيم... A bisa al'adar shi idan yana gari koda rana ne tabbas yana bukatar coffee, dan haka dukkan su hudu suka shiga kitchen ɗin, dan sun san matukar suka bar Mother da Sister in law, a kitchen yanzun Ya Asad zai balbale su da faɗa. Haka suka gama aikin tsaf sannan suka fito kowacce ta nufi hanyar dakinta Mufeedah ta tsaya tare da kallon Mabrooka. "Dan girman Allah ki tattara ki koma gidan ku, wallahi bazan iya shiga kitchen ba anjima kuma kin san halin mijin baya kaunar mutum ya huta." Dariya Mabrooka ta saka sannan tace mata. "Wallahi nima idan muka je can abinda yake min kenan, dan haka mu zauna a nan." Fuuuu ta shige dakin ta, cikin fushi. Ban daki ta shiga tare da wanka ta cuɗe jikinta sannan tana fitowa ta dauki mai ta shafa tare da saka yar riga mara nauyi da wando. Sannan ta gabatar da sallah. Wayar ta yaja tare da latsa number, yana shiga ta fara magana cikin damuwa tana faɗin. "Maman Uwani don Allah ki taimaka ki turawa Uncle Danrimi passport din yan aikin nan, don Allah na gaji na gaji Ya Asad zai kashe mu da shegen jarabar aiki. Shi da baya karewa." Daga can tace mata. "Kiyi hakuri ai Hajiya tace min nan da wata biyu kuna hanya" Kurawa d'akinta ido tayi tana hango yadda zata kaya dasu a cikin wata biyu, a shake tace. "Ok!" Ta kashe kiran bata iya hakuri ba ta fashe da kuka, da wanne zata ji. Da karatun su ko da aikin Ya Asad, dan haka ta cillar da wayar tare da kwanciya yana kuka. --- Karfe uku saura ya sauko bayan ya gabatar da sallah azhar da yaso kwace mishi, a hankali yake saukowa yana waya, yadda yake maganar kamar me ciwon baki, domin sai ka saka kunne zaka Fahimci waya yake. Sanye yake da jallabiya, yana magana a hankali kuma da alama da babba yake magana domin har wani risinawa yake. Yana gamawa tace nagode. "Mai Martaba, Ubangiji ya kara maka lafiya da nisan kwana. Ya Allah Ya kare ka da kariyar shi." Murmushi yayi mishi sannan tace. "ALIYU ASADULLAH, Ubangiji ya cika mana burin mu na Alkhairi!" "Thank You sir," ya faɗa tare da risinawa, kafin ya zare wayar a kunnen shi. Fitowar Father daga dakin shi. Shima ya sauko kasa, murmushi yayi tare da cewa. "Lion King!" B'ata rai yayi tare da cewa. "Abba zaka fara ko?" Ya fada a shagwaɓe yana gyara zaman medical glass din shi. Murmushi Father yayi tare da cewa. "Mai Martaba ko?" Kamar ba zai magana ba, can kuma yayi shiru yana nazarin abinda suke yi magana da Mai Martaba akai, nasiha yayi mishi akan Me yasa ba zai nemi sarauta a cikin masarautan ba? Shi kuma Allah ya gani wallahi ko Sarkin kashi baya kauna balle kuma wani sarauta can. "Baka ce kome ba?" "Abba sarauta yake son na nima, ni kuma wallahi bana." "Ok yayi kyau, amma ka sani dole kayi Ramadan a cikin tankara dan ba zaka mai dani mutumin kawai ba, gabaki daya kowa ganin laifina yaƙe akan ka. Zaka shiga Nigeria several time amma ba zaka isa tankara ba, sau nawa kuna haduwa da Baba Turaki, a airport amma bai tab'a sa kaji kunyar shi ka bishi ba kowa gani yake Aliyu baya son mutane meye kake son na gayawa musu? Kasan daga inda muka fito kuwa? Al'ummar da suke kasan mu yawane da su, karfi da yaji ka boye kanka as A Prince, toh dukkan su suna amsa sunayen su kar ka manta da asalin ka." Daga haka ya cigaba da cin abincin. Duk sai yaji abincin ya fita kanshi. Kuma baya son ya tashi a ga kamar yayi fushi ne. "Am sorry Abba!" Ya fada can ƙasar makoshinsa, dakyar yake tura abincin mik'ewa yayi tare da kallon Sawwama. "Please coffee!" Ya juya tare a barin gurin. "Father shi da baya son mu'amala da mutanen Tankara a barshi mana" inji Mufeedah dan itama irin shi ne bata bata cika son shiga hidimar mutanen Tankara ba. "A'isha kar na kuma jin bakin ki a cikin wannan maganar" Inji Maman su. Tashi tayi tare da nufar d'akinta, a rayuwar yaran gidan ba su cika son ayi mishi fada ba, sai Me Kano shine kawai bai cika damuwa dan anyiwa Asad fada ba. Kallon Mabrooka suka yi da take ta juya abincin har Sawwama ta dawo daga kai mishi coffee, ta zauna ganin babu abokiyar haihuwar ta tace. "Mother ina Mufeedah?" "An yiwa Yayan ku fada." Shiru tayi tare da cewa. "Allah ya kyauta." Ta cigaba da cin abincin ta, domin bata wasa da cikinta. Tunda ya shiga dakin shi ya kira Bashir. Suna hira. Yake gaya mishi abinda yake faruwa. "Ai nasan dalilin da yasa baka son zuwa Tankara tunda aka hada ka da Yar Baba Talba shine kake gudun kar su kuma jona maka wata." Sosa goshinsa yayi tare da kallon ta, sanye take da wata wata transimiss gown, yayi wani shegen kyau a jikinta farin fatar ta ya fito sai sani bloom take kamar wata yar tsana. Dauke kai yayi dan a yadda yake baya jin wani abu a ranshi na tun safe da ya sauke har yanzun a gajiye yaƙe, dan haka ya lumshe idanun shi tare da jingina da foolbed yana me amsawa Bashir a dakile. Tana ganin haka ta juya tare da nufar hanyar waje, dama sabida ta fita yake wannan masifar b'ata rai tare da tsare gida a dakile. Ƙaramin tsaki yaja. "Asad Matar ka ce ta shigo kake mata tsaki?" "Look Friend ni fa bana son damuwa, idan ina cikin yanayin damuwa ta daina damuwa akan lallai sai tazo gare ni, bana son haka wallahi sam matan yanzun basu da class." Sake baki BASHIR yayi tare da cewa. "Matar ka ce fa?" "So what?" "Dad'i na da kai idan kayi abu sai kace Jahilin farkon ƙarni!" Kan Uba, cikin wani irin fushi ya kashe wayar wai dan ya kira shi jahili, A daren da kunci ya kwana, gari na wayewa yasa matar shi a gaba suka bar gidan, sai shi nan yayi fushi. Dariya ya basu. *** Life is so hard, haka muke garanraba, aiki be samu ba, kusan wata guda kenan. Shi yasa na kama aikin kasuwan kuma Alhamdulillahi ban samu matsala ba, sai dai yadda mutane suke kallona. Yanayin fuskana bai nuna alamun ina cikin matsin da zan watsar da kaina ba, ita kanta Hajiya me abincin tasha mamakin yadda iya abinda ya kawo ni nake yi, koda wasa ban bada fuskar da zaka min Iskanci ba, tunda ba maganar nake ba. --- Yau ma na kai abinci cikin wani dakin da suke cin abincin, zan fito wani mutum yace min. "Baki ji ba" A hankali na juya tare da cewa. "Na'am!" "Dama kawai jeki!" Da sauri na fita har ina tuntube. Sau dayawa haka suke min zasu min magana, amma kuma ina kula su, zasu ce babu kome. Yamma nayi na wanke kafana na bar kasuwa, a hanyar dawowa ina cikin keke napep, muka dauki daya daga cikin matan nan da muka hadu wata daya da ya Wuce cikin murna na kalli matar. "Sannun dai!" Kallona tayi sannan tace. "Ayya yar nan na tuna ki ya kwana biyu?" Murmushi nayi mata sannan nace mata. "Alhamdulillahi!" "Daga ina kika fito?" Sosa kai nayi tare da rasa me zanyi sai nayi tunanin Gara na gaya mata gaskiya. "Daga kasuwa nake shagon Hajiya Turai me tuwo." Kallona tayi daga sama har kasa, sannan tace min. "Akan me kike zuwa can kasuwa gaki yarinya karama da tarin kuruciyar ki? Kinsan yadda gurin Hajiya Turai yake? Toh ki sauya gurin aiki ko jeka ka dawo ne" Wasa nake da awarwaron hannuna kafin nace mata. "Ban sami inda ya dace bane yasa nake zuwa na kasuwar, kuma Mahaifiyata bata da lafiya, shi yasa nake zuwa niman na magani. Ga karatun da na tsayar sabida rashin kuɗi." Kallona tayi kafin tace min. "Duk da baki min kama da mutanen banza ba ko marasa kamun kai, sai dai ina son zan hada ki da Hajiya Firdausi Shamaki, toh duniya ce abin tsoro kar na kai ki inda zaki samu rufin asiri, Ni kuma ki tona min asiri. Ya zamu yi dan wallahi ba zan iya nutsuwa ba yau da jin inda kike aikin nan, meye sunan unguwar ku?" "Unguwar kamari, lungun kaftawaye" na fada mata. "Ikon Allah ai a gaban mu kuke dai dai gidan Malam Sharubutu, a gidan waye kike a lungun kaftawaye?" "Malam Umaru Dodo!" "Kai ba dai kece yar gidan matar da take da laluran nan ba? Buhayyah kike ko? Wacce tayi na daya a Tahfizul Qur'an" sunkuyar da kai na nayi tare da cewa. "Eh nice" "Toh karki damu muje naga mahaifiyar ki!" "Toh" ajiyar zuciya nayi sannan na ce mata. "Nagode" "Babu kome amma naji kince baki dace da gidan aikin ba meye ya faru?" Idanuna ne suka cika da kwalla nace mata. "Don Allah Karki bari Innata ta ji abinda yake rabani da gidan aiki dan zata ce ba zan yi ba. Ni kuma ina son nayi sabida lafiyarta da kuma makaranta na" "Insha Allah ba zan fada mata ba," ya faɗa tare da jin tsoron kar dai ina aikata wani abu ne, dai dai titin unguwar mu aka sauke mu, na biya mana sannan muka nufi hanyar gidan ina bata labarin abinda ya faru, shiru tayi har na kai aya. "Insha Allah inda xan kai ki, ba zaki tab'a danasanin da su ba, sannan zaki ji dadin aiki da su. Kuma zasu tsare mutuncin ki, ince kin iya girki?" "Eh na iya" "Alhamdulillahi!" Ta faɗa tare da shiga gaba muka nufi gidan mu, da sallama muka shiga gidan Inna larai suna ta hirar su, ganin Maman Uwani har gidan ta mike tana faɗin. "Hajiya ba dai kuruciyar bera tayi miki ba, ke kan baki ji dadin rayuwa ba, munafuka ko halin da Mahaifiyarki take ciki bai ishe ki ba" "Maman Haruna ba abun ta tayi min nazo ganin Innarta ne, sabida zata bani aronta matar Shamaki zasu zo azumi da sallah nan, muke niman yar aikin da zata musu." "Hajiya ga Siyama!" Ta faɗa bakinta na rawa, dan babban burinta shiga wancan katafaren fadar sarkin Tankara koda kuwa a yar aiki ne, sai gashi wannan shegiyar me fuska kamar an kwab'a Cincin. "A'a ai mun gama magana da ita Innarta kawai nazo niman izinin ta," ya faɗa tare da murmushi. "Toh shi kenan, idan an sami wani aikin ayi mana magana." "Karki damu ba mamaki ma su bukaci kari dan kin san aikin azumin yana fin karfin mutum daya." Washe baki tayi tare da cewa. "Toh Allah yasa a dace" Dakin na shigar da ita sabida naji bai b'aci ba, suka yi magana da Inna, matar sai da ta tausaya min. Sannan ta kira Hajiyar muna zaune. Suka yi magana cikin barbanci kafin ta kalle ni tana murmushi tace. "Toh Alhamdulillahi suna zuwa nan da wata daya. Dan haka zaki iya zuwa inda ake koyar da girki ko zaki kuma kwarewa saboda suna da yara masu cin abincin turawa, tace na gaya miki gobe Insha Allah zan zo da dan gidan dan rimi, zai kai ki gurin koyan girki. Dan suka dai idan suna zo zasu sauka a can Abuja kafin su iso Tankara. Kinga zai kai wata Biyu kafin su iso dan ana gobe Azumi zasu shigo, dan Allah ki rike gaskiyar da na gani a idanun ki shi nake son ki rike a ko ina zai zame miki Alkhairi, sannan tace zata turo miki kudin aikin ba sai kin je kasuwan ba, kinji." Gyada mata kai nayi sannan nace mata. "Nagode sosai!" "Karki damu." Da zata tashi ta bamu Kudi, sannan ta fita. Ta bawa su Inna larai. Tare da gaya musu Siyama zata yi aiki a gidan dan haka ta shirya itama nan da wata daya zuwa biyu zamu fara tare, murna sosai suka yi har da habaici bayan na dawo daga rakiyarta...... hello 🙋 Warning. This article contains pornography and sex warnings for girls and widows ... 7/9/21, 8:01 PM - Buhainat: *_ALIYU ASADULLAH♡_* ```The Lion of Monarchy``` MrsUsman400 Chapter0️⃣5️⃣ بسم الله الر حمن الرحيم... Last free Page Shiga daki nayi tare da Cigaba da abinda nake, har na fito na hada ruwan wanka Inna, ina shiga naga Innah ta taso daga inda take, a mamakance nake kallon ta, sakamakon yadda ta taso daga inda take tana boye kudin da aka bamu, ban san dalilin ta ba sai na zuba mata ido, na kaita na mata wanka nazo na gyara dakin, sai lokacin na Fahimci dalilin da yasa take boye kudin domin sau biyu na kama Inna larai tana binciken kayan mu, ban damu ba, na gama gyara ko ina na fara karatu kafin lokacin sallah yayi. Washi gari. Da misalin karfe tara na safe sai ga Hajiya tazo. Muka shirya nayi musu sai da ma dawo, an kai ni babban makarantar koyar da girki na garin tankara, inda ake koyar da girke girke, me suna Shamaki catering services. Gurin yayi kyau mika min kome aka yi tare da nuna min ajin da zan zauna, tun safe da muka isa ban dawo ba sai karfe shida na yamma a gajiye na shigo gidan. Nayiwa innah wanka da alola, sannan nima nayi, na juye mata abincin da nazo dashi. Ina fahimtar abinda ake koyarwa gaskiya duk da yau na fara zuwa amma sosai na saka hankalina da nutsuwa ta akan abinda naje yi. Ina jin Inna larai da Siyama da Aunty Binta matar Ya Haruna da suka zo, suna gulma ta amma ban kula ba, har ya zo suka bar gidan bai min magana ba, dama suna zargin wai yana sona ne, shi yasa suka shiga tsakanin mu. Lokacin da na gama abinda zanyi na kwanta kallon Inna nayi tana zubda kwalla. Tashi nayi tare da goge mata, sannan na gyara mata kwanciya. Na kwanta. ** Washi gari Da asuba na tashi tare da yin abin karyawa na ajiyewa Inna nata, sannan na nufi hanyar waje da bokiti xan dibo ruwa, na hadu da wani Almajirin da nake yawan aiken shi karban bokitin yayi yana faɗin. "Aunty da kanki, kawo na dibo miki." Haka na bashi tare da cewa. "Nagode!" Na koma cikin gidan, ina zaune. Can sai gashi haka na amsa tare da shiga wanka, ina fitowa na shirya a nutse sannan na musu sallama bayan na taimakawa innah tayi boli, na koma da ita dakin ta kwanta. Karfe takwas yayi min ne a can, dan haka ina shiga wata mata me suna Madam Safiya yar garin Tirkulu ce, dan haka tana gani na tace min. "Ke kiyi sauri ki shiga cikin kitchen kice su gyara akan lokaci Princess Natashah Abbas tare da Mahirah Musaddam Wazir, sai Nishat Badar Turaki, dan suma zasu zo koyan girki ne." Gyada mata kai nayi tare da shiga cikin nayi musu Bayani, take jikin su ya fara rawa, suka shiga aiki har dani, ina cikin yi Madam Nafisah Shamaki ta shigo. "Ke Buhayyah lokacin Class yayi ki tafi, kuma ku ajiye aikin ku tafi class, sabida an fara karatu." "Ok Mah" muka fada tare da nufar hanyar da ta biyo, mace ce kamilah sanye take da kaya irin na alfarma, duk da tana gaban mu, haka ba zai hana ka gano kyanta da cikar halittar ta ba, har zamu shiga tace min. "Buhayyah!" A hankali na tsaya a gefen ta nace. "Yes Mah!" "Idan kin gama kizo." "Ok Mah" Na fada tare da nufar aji. *** Natashah Abbas D'akinta kawai wata duniya ce me cin gashin kanshi, domin duk wani abu da zaka gani a cikin dakin dauke yake da siffar barbie, gashi tsarin dakin kamar na yara an shekara goma sha daya. A hankali ta ja bargonta me hoton Anna na cikin Froze ita da elsa. Sunyi kyau. Yar karenta me suna Chu-chu ta lashe fuskarta, murmushi tayi cikin shagwaɓe tace. "Chu-chu" ta kira sunan ta a yanga ce, murmushi tayi tana kallon karen da take lashe mata fuska. Tashi tayi bayan taji ana buga kofar ta. "Amma wannan yarinya baki da mutunci yar iska. Kin manta abinda zamu je yi ne, Prince Asad zai zo da matar shi, shine zaki ajiye mu." Wani irin yatsina face tayi kamar ta ga abin kyama tace. "And so what" ta sauke kafarta a kasa, tare da kallon su lokacin da Nishat ta shigo, tana chat. "Inji Sawwama wai a gaishe ku." "Don Allah!" Inji Princess Natashah. "Gashi tunda na miki abinda na saba" Amsar wayar tayi tare da ganin lokacin da Sawwama ta sauka a online. Wurga mata wayar tayi tare da cewa. "Banza tun jiya ne ma" Tsaki tayi tare da mik'ewa ta nufi ban daki, tunda ta shiga karfe tara na safe bata fito ba, sai sha daya na rana, sannan aka zauna makeup kamar wani masu zuwa gasar kyau. Suna gamawa ta saka riga da wando, kafin ta dauki wata top me shegen kyau ta saka. A hankali ta saka heel shoe ɗinta dan dama ɗabi'ar su ce saka wannan takalmar, suka nufi waje bayan sun gama barna da turare, falon sama suka haɗu da Hajiya Balaraba, kallon su tayi cikin izza tare da cewa. "Nishat naji ance Me Kano za abawa ke ko? Mahirah kuma Moddibo. Princess Natashah kuma Lion King!" Murmushi suka yi lokaci guda, sannan Uwar ta Cigaba da cewa. "So ki amshi breakfast a kasa dan nasaka an gama miki. So ayi karatu me kyau." "Ok Mum." Suna sauka suka nufi dinning table, a tsatsaye suka karya lokacin har karfe sha biyu yayi, dan haka suka nufi hanyar Shamaki catering services. A motar Mahirah, suna zaune a cikin motar tare da manna madubi a idanun su. Bayan su kuwa escort ne suke bin su. Wani irin dad'i suke ji. Duk inda suka gifta sai anyi magana, har suka isa katafaren gurin girkin. A hankali aka bude musu motar, suka fito cikin jijjji da kai. Tare da mugun izza da takama, sai fadawa da suke bin bayan su, tare da wasu bayi mata suna rike da jakar su. Sam ban san da mutane ba, dan haka ina zuwa na bangaje daya na cikin su. A zafaffe ta watsa min mari,. A kidime na d'ago kai na bakina yana rawa. "Kiyi hakuri wallahi ban sani bane!" Na fada kuka na kwace min. Sabida naji mugun zafi. Huci take dayar ta rike ta. "Mahirah amma ai ta baki hakuri" "Please let me deal da ita bitch kawai, jaka jiki duk talauci zaki bangaje ni" "Amma she apologizing" "Please kiyi min shiru, I will deal with you, idan na kuma ganin shegen fuskar nan naki" "Buhayyah" juyowa nayi ina kuka, "Meke faruwa?" "Mah ban sani bane na bangaje ta, shine.." na kasa fada. "Mahirah Musaddam Wazir! Maybe kin manta da dokokin nan da aka tura muku ne ko? Toh zaki iya tafiya an dakatar." "Please Aunty Nafy, don Allah kiyi hakuri babu dad'i a ce daga zuwa har mun fara fadawa matsala, kiyi hakuri Buhayyah" inji daya na gefen wacce tafi su kyau, amma bata yi magana ba, tana ta wasa da wayarta. "Zaku iya shiga class dan an tashi na safe zasu tafi practical ne" Ta faɗa tare da kallona cikin jin haushi tace. "Ke kuma biyo ni" ta faɗa min. A sanyayye nabi bayanta, ina shiga cikin Office din tace min. "How old Are You?" "22 to 23" na fada mata. Dukar table din tayi cikin masifa tace. "Nonsense mate dinki kikewa kuka? Me yasa baki rama ba!" Wasu kwalla ne suka kuma tuttukowa, nace mata. "Dakyar na sami aikin nan, sanan kuma nayi abinda zai wargaza min bukata ta, please zan kiyayye abinda na aikata amma ban iya fada ba, wallahi ban tab'a musayar yawu da kowa ba." Na fada ina kuka, kasa yarda tayi ta tawo kamar zata mare ni, taga na maza na durkusa tare da kare kai na ina cewa. "Am sorry ba zan kuma ba, don Allah kiyi hakuri ban iya fada bane wallahi kuma nice na ture su, i swear to God" "Ok na yarda shiga cikin toilet ki wanke fuskarki, ki tafi kitchen ban da fada." Da sauri na shiga ina cewa. "Toh." Ina shiga na wanke fuskana tare da fitowa, mika min dan karamin gidan Powder, shafawa nayi tare da mata sallama, abinda ta kirani ta bani na ta manta sai bayan na fita, ina shiga kitchen na hango su. Gaba na ne ya fadi, kamar na juya na bar kitchen ɗin haka na daure domin Allah ya zuba min mugun tsoron su. Ina shiga na koma can baya na zauna,.ina kallon yadda ake koyarwan, duk da hankalina yana kan karatu, amma baki daya yadda suke harara na ya sani jin kamar na bar kitchen ɗin, tasowa Yarinyar tayi tare da isowa inda nake zaune, ta taka min kafa, kwalla ne suka diro daga cikin idanuna. "Kiyi hakuri wallahi ba da gayya bane" "Zaki min shiru, yar matsiyata ashe Mother in law ce ta turo ki ban, dan Ubanki sai kin gudu da kafarki." Ta faɗa tare da barin gurin, share kwalla nake amma dan zafi naji zafin, bayan an gama na fito ina dingishi, taka min takalmi suka yi ya tsinke, na fadi kasa. Cikin dauriya nace musu. "Amma na baku hakuri ko? Toh meye nayi muku da bazaku hakura ba..." Marin bakina tayi, tare da durkusawa tana faɗin. " Idan na kalli yanayinki tsoro kike bani, domin wallahi sai na kashe wannan face dinki. Poor girl." Ta faɗa tare da zungure min goshina. Had'iye yawu nayi. Tare da sunkuyar da kai na kasa. "Jaka kawai!" "Ya isa haka, bana son wancan matar tazo tagan mu. Karshe ta gayawa Surukar mu, don Allah muje Mahirah abu baya karewa a gurin" Daukar littafin da nake rubuta kome tayi ta yaga shi into two pieces, sannan ta fita abinta, ina zaune a gurin kwalla yana zuba a idanuna akan littafin. Fitowa tayi ta hango ni, tsaki tayi tare da fita. Kome ta tuna ta kuma shigowa tana waya, tana faɗin. "Toh ni ya zanyi da ita bata iya fada ba, kome aka mata sai kuka gata matsoraciya ce" Mika min wayar tayi na amasa hawaye na zuba min. "Buhayyah? Meye haka" kuka na saka mata sosai dan na gane muryan Maman Uwani ce, kuka nake sosai tare da kasa magana daga karshe nace mata. "Na hakura da aikin" "Akan me?" "Tsoron su nake ji kuma ban iya fada ba," murmushi tayi sannan tace min. "Ok toh kiyi hakuri, ki Cigaba da zuwa zan gayawa Hajiyar sai ta musu magana Kinji" "Nagode Sosai Mama!" Haka na mika mata wayar ta riko hannuna, na mike tare da barin gurin, sai da na tsaya na saya mana abinci sannan na isa gida, hada kafana nayi tare da wanka da ruwan zafi. Sai kallona Innah take tare da jin babu dadi musamman da ta ga alamun duka a jikina. Dauke kanta tayi tana me jin kamar zuciyar ta zata fito, kwanciya nayi dan jikina da fiskana ciwo yake sabida marin da wannan Mahiran tayi min, barci ne me cike da wasu miyagun mafarki. Ina tana kallona. Shafa kaina take sabida kukan da nake Sosai. "Toh bana baku hakuri ba, ku kyale Ni mana;" D'aga bulalar hannun su, suka yi zasu dake ni ban san waye shi ba, dai naga ya kare ni, kifa kaina nayi da hannuna cikin tsoro. Sautin murmushin shi naji kawai yana yawo a kaina, a hankali na d'go ban iya ganin fuskar shi ba, sunkuyar da kai nayi. Zanyi magana naji kiran sallah Isha. Bude idanu nayi cikin zazzaɓi. Na tashi nayi sallah sannan na hada da shafa'i da wutiri kafin na kwanta, barci me nauyi ya dauke ni. .... Washi gari ma ina tashi nayi kome na musu sallama, sannan na nufi bakin hanyar mota na jirana. Ina shiga na ce mishi. "Ina kwana" sai lokacin na lura su biyu ne a cikin motar. "Lafiya Buhayyah, ashe kuma jiya Abinda Ya faru kenan?" Shiru nayi dan sai yanzun na tuna akwai wasu da zasu iya min Iskanci, gabana sai faduwa yaƙe, har muka isa makarantar, yau sunyi sammako. Tsoron da nake ji yasani kasa fitowa. "Muje" inji daya mutumin. "A'a kawai zan koma gida ne na fasa" na fada ina jin kamar zanyi kuka. "Fito nace;" Ya daka min tsawa, a tsora ce na fito ina jin kwalla na cika min idanuna..... 🙋 Hi.... Warning. This article contains pornography and sex warnings for girls and widows ... +2347035133148 a tura evidence ta nan👈🏽 0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank 7/9/21, 8:01 PM - Buhainat: *6* بسم الله الر حمن الرحيم... A hankali na fito daga cikin motar shima kuma ya fito, Mahirah ce dama a tsaye duk sauran suna cikin mota. A rikice ta shiga niman hanyar komawa cikin motar. "Ke;" Ya kirata wacce aka watsa mata ruwan sanyi jikinta ya fara rawa, "Kar na kuma jin abinda kika aikata jiya" "Toh" sannan ya nuna min hanyar cikin. Kafin ya juya ya mata kashedi sosai, yana barin gurin tace. "Dan isa wallahi ko zaka kashe ni sai na dake ta, tunda ba gadon Ubanta nan." Suna shiga suma aka fara class, ana gamawa na mike tare da nufar ban ɗakin. Sabida jikin alamar zuwan bakona, bude drowen toilet din, na dauki pad da na gyara jikina, ina cikin haka suna shigo min ban daki dai dai ina wanke hannuna. Gabana ne ya fadi. Ina kallon su. Lashe bakina nayi tare da matsawa zan wuce, suka hango ni tare da rufe ban dakin kai na suka tura a cikin ruwan da suka tara. "Dan Ubanki meye alakarki da Familyn Shamaki ne? Me yasa suka damu dake? Gaya mana ko naci Ubanki." Fito da kaina suka yi tare da cewa. "Zaki gaya mana ne ko sai mun dauke ki babu kaya" "Wallahi babu kome, aiki zan musu shi yasa suka turo ni nan." Gyada kai suka yi tare da tura min kai na cikin ruwan, na shaka har hancina, zuɓewa nayi a jikin abin kirjina ya bugu dashi, na suma. Sannan suka fita abun su. Zuwa aka yi aka gayawa Aunty Nafy, sai gata tare da Masu kula da lafiyar gurin, fitar dani aka yi zuwa Office ɗinta, dakyar na farfaɗo, tana waya da wata alamar ranta yana b'ace ne. Tari nayi tare da tashi zaune. "Aunty Firdausi ta tashi!" Mika min wayar tayi, "Buhayyah!" "Na'am" na amsa a hankali, "Ya jikin naki?" "Da sauki sosai." "Ok zaki hakura da zuwa gurin kawai kinji, Insha Allah muma zamu zo Soon" "Amma.....amma... Kawai xan iya babu kome, dan ina fahimtar abinda ake sosai." "Toh yanzun baki ga yadda suka miki bane?" "Babu kome zan iya." Na fada mata. "Ok bawa Auntyn ki" "Kinga Aunty Firdausi, Wallahi na rasa gane meke damun yaran nan, amma nasa a dakatar dasu." "Haka ma yayi." Ta faɗa tare da yi mata sallama, mika min jaka Aunty nafy tayi tare da bani kudi tace. "Inji Aunty Firdausi, so akwai hijabai dan naga kina son saka su." "Nagode sosai, ki mata godiya." Haka nayi ta zabga godiya har tace min ya isa, "*" A hankali nake kara fahimtar abinda nake zuwa yi, duk da an dakatar da Yan mata ukun nan bai hana su, su min Iskanci ba, har gidan mu suka bini tare da ɗaukar videon gidan bayan sun san bana gida, dan haka suka tashi da izgilanci suka watsa a grp din su na Tankara kingdom family grp. Wannan shine gidan su Yarinyar da aka tura ta koyon aikin domin Mu da mazajen mu, gidan da talauci ya musu katutu. Mufeedah dake yar zafin kai ce tana budewa tacewa. "Ke yar gidan Uban waye a cikin tankara? A haka za a hada ki da Adam? Kinyi kuskure adam ba zai tab'a auren sakarya ba." Shiru grp din yayi duk da da farko sun dauka wasa ne, sai Moddibo yazo yaga abinda suka yi har da hoton Innar Buhayyah yace. "Am so surprised da abinda Mahirah kika yi na zata ke me iya kare mutuncin mutane ce?" "Please Adam karka mai da karamin abu babban Abu, ita fa wasa tayi ba da gaske ba." Dake sunan Moddibo kenan, kasancewar takwaran Sarkin Yola marigayi aka saka mishi dan a shekaran da ya rasu aka haife shi,.shi kuma Mai Kano sunan shi Abdullah, lokacin sarkin Kano ya tafi Ingila aka haife shi, kuma shi yayi mishi huduba, koda ya tambaya wani suna za a saka mishi Papa yace. "Ranka ya dade sunanka ya dace dashi." "Toh masha Allah an samu me kano." Shine kowanne aka mishi lakabi da sunan yankin da ya ci, murmushi Sawwama tayi sannan tace. "Toh ina hoton ta?". Shiru grp din yayi karshe ganin abun zai zama faɗa, aka rufe grp din. Mabrooka tana jin haka tace su bata hoton yarinyar da ake fada akan ta, tura mata hoton Buhayyah Nishat tayi tare da cewa. "Mom Aroosh ina Durling yake turo min hoton shi." Wato Anis,.ita kan bata da rawan kai irin na Natashah Abbas da Mahirah Musaddam Wazir, Murmushi tayi sannan ta tura mata, murna da sauri ta daura a Status tare da saka wasu manyan turancinta. Zooming hoton Buhayyah tayi, tana kallon yarinyar, lokaci zuwa lokaci zuciyarta yana bugawa, dan kyau Yarinyar tayi kyau, amma bata san me yasa take jin bugun zuciyar ta akan Yarinyar ba. Goge hoton tayi baki daya. Sai dai irin wayarta baya goge kome dukka dan zai dawo. Fitowa yayi tare da mika mata hannu, a hankali ta mike tare da isa gurin shi. "Good Morning Daddyn Aroosh" Shafa bayanta yayi tare da d'ago kanta. "Har yanzun kina son zama da cikin jikinki ne?" Had'iye yawu tayi tare da kallon shi. "Hmm, zan je a cire shi." "Good Girl, ki kuma tabbatar kin saka wani abu, domin kula da lafiyar ki, bawai bana son haihuwa bane so ina duba halin rayuwa ne tarbiyyar su ma da kanshi yake zaune, karka haifi abinda ba zaka iya bashi tarbiyyar da ta dace." Gyada mishi kai tayi. "Kun hada kome naku ko? Dan nan da three wks zamu bar garin." "Eh mun gama." Shafa bayanta yake a hankali, har ta fara barci bai tashe ya ba, sai wayarta da ya gani yana haske, dauka yayi tare da bibiyar chatt din da akayi a grp din da suke na Tankara kingdom family grp, tab'e baki yayi , dan ya tsani renin hankali. Rufe mata data yayi sannan ya kai ta d'akinta ya juya ya dawo dakin shi, leka dakin yaran shi yayi tare da musu addu'a, sannan ya juya ya fita kitchen ya shiga ya haɗa coffee ya fito falo, ya fara sha yana kallon labarai, yana gamawa ya tashi tare da nufar dakin shi..ya watsa ruwa ya kwanta. ---- "*" A hankali muka cinye wata biyu, duk da haka kullum cikin tsoro da fargaba nake, domin wancan watan Mahirah tura ne tayi daga step, sai da naji ciwo a kafana, tsoron Allah da tsoron su ya hanani komawa. Sai da Aunty Nafy tazo min, bayan na warke na koma. Alhamdulillahi yau muke practical din mu na karshe, daga shi sai kuma idan kin iya zasu dauke ki aiki idan kuma baki iya ba zasu sallame ki da kayan da zaki Cigaba da koya, a cikin wata biyu nan kuwa na samu alkhairi dayawa. Har yakai sai da na kai Innah asibiti aka bata magani. Kudin da suka rage na biya kudin makaranta na, na nutsu na gama bada abinda aka saka ni bayan mun yi girki tare da musu bayanin akan yadda ake sarrafa abincin. Murmushi Aunty Nafy tayi. Bayan mun gama aka fitar da jadawalin mu da muka gama da sakamako mai kyau, aikuwa yan matan nan biyu suka fadi dakyar Nishat tasha, tare da tayani murna. Da fushi suka bar gurin, bayan an gama suka dauke ni aiki bayan sallah zan cigaba, nayitawa Aunty Nafy godiya. Sannan tace min. "Idan kin sami lokaci kina zuwa gidana duk da zamu hadu a gidan Aunty Firdausi, suna hanya kinji." "Insha Allah Aunty!" Na gaya mata. Bayan na gama na fara zuwa gidan Maman Uwani, nakai mata kome ta gani, sannan tayi min fadan Alkhairi. Na dawo gida. ..... Wurgi tayi da jakarta tare da fashewa da kuka, kallonta Mahaifiyarta su tayi tare da cewa. "Lafiya Natashah?" "Mum sun ce bani naci ba, na fadi duk wahalar da nayi, sai wata yar matsiyata ce taci." Kallonta Yayan yayi tare da cewa. "Yar gidan Uban waye a cikin tankara?" "Wata wacce talauci ya kare musu ne sunan ta Buhayyah." "Bani hotonta" Jikinta yana rawa ta mika mishi wayar ta, tare da mishi kwantancen unguwar kaftawaye,, koda ya fita wayar shi ce tayi kara tare da dauka abokin shi ne tuni ya manta da wata Buhayyah. Rarrashinta Hajiya Balaraba tayi sai da tayi shiru, tare da gaya mata koda haka burin su, ta auri Asad shine babban abinda take bukata, ga ilimi ga wayewa ga Uwa uba kudi da kyau. Na asalin shuwan chadi. Wannan ba karamin mata dad'i yayi ba. --- satina biyu da komawa makaranta aka fara shirin azumi, gashi naji suna cewa za a tafi hutu sabida zafin da ake a garin tankara. Ina kwance wani yaro ya shigo wai. "Buhayyah tazo inji Maman Uwani" tashi nayi tare da cewa. "Toh gani nan" Riga da wando na kayan barci ne a jikina sannan na saka hijab tare da cewa Siyama. "Kizo muje!" "Kije duk yadda aka yi kya gaya min" Ta faɗa min tare da cin taliyarta" fita nayi, daga gidan. Na isa gidan Maman Uwani, mika min shayi tayi tare da soyayyen kwai da brodi, kadan nasha nace mata. "Nagode;" "Alhamdulillahi mutanen Turai sun iso, nan da kwana takwas wasu shigo da fatan kin shirya keda yar uwanki?" "Eh mun shirya" "Toh akwai abu daya, har da Babban dan su zasu zo da matar shi da yaran shi biyu, amma kuma mafadaci ne gaskiya zan gaya miki.dan haka ki kiyaye abinda zai hada ku. Sauran yaran basu da matsala sai Sawwama dab itama tana da wulakanci, akwai Mufeedah bata son magana amma likita ce, ita kuma tana da kirki. Amma zaki sha aiki dasu. Yadda kike da hakurin nan, ki kara akan haka zaki sha mamaki." Wallahi Maman Uwani mace ce fa tasan darajar rayuwa, dan haka da zan fito ta haɗa ni da abin karyawa na kawowa Innah ta, tunda na gayawa Siyama sakon tayi tsaki. *** A Abuja suka sauka, a mansion din su, unguwar yayi kyau, dan haka suka shiga kasuwa tare da karo sayayya da suka yi, kayan da suka kawo daga can aka turo a babban mota ya kai musu Tankara aka zuba a gidan. Kamfanin shi na nan ya je ya duba, tare da jagorancin Yazed, kanin Bashir, ko ina yayi kyau, sannan yace mishi. "Insha Allah duk sati xan na zuwa duba kamfanin Allah ya tayaka rikon." "Amin Ya Allah, Nagode da bani amanar da kayi Nagode Yarimar tankara." Share shi yayi sannan ya nufi hanyar waje. "*" Ya shiga gidan ya same ta kwance. "Ya dai" "Babu" tace mishi. Har zai wuce ya dawo da baya tare da zama yana kallon ta. "Akwai wani abu mana" Kukan da take dannewa ne,.ya kwace mata ta mika mishi wayarta tare da cewa. "Yarinyar ta dame ni, ban hanaka niman aure ba amma me yasa ba zata daina turo min sakon cin mutunci ba?" Lashe bakin shi yayi sannan ya rungume ta. "Idan ba yau ba ban santa ba, dan haka zan yi magana da Mufeedah taja mata kunne ya sunan ta?" "Natashah Abbas" D'ago kanta yayi tare da cewa. "Wannan yarinyar?". Tsaki yayi tare da barinta zaune. Dan bai ga abin kuka ba, mata dai basu da abin yi. ---- sai da suka kwashe kwanaki bakwai ana gobe Azumi suka sauka a garin tankara, tun daga Airport ake dayawa Asad hannu da tutar masarautan, ana kiran shi da Yarimar tankara. Shi kam hidiman shi yake, sun isa cikin masarautan wanda yake dauke da tsofin ginin gadon zamanin iyaye da kakanni,. A hankali ya sauko daga kafar shi daya. "Gafara jama'a Gafara dan sarki jikin Sarki, waye zai ce ba kai ba, akawali kafi musaya, farar tantabara mai yaɗa alkhairi, gamji kake sara da sassaka baya hanaka toho, hasken farin wata game duniya. Kasakali me tafiya da tankar taguwar, alfadari me kashin kudi , hadarin kakka lalata aikin ragwaye, mesa me hadiyar namun dawa, mage kake me kwanciyar daukar rai. Girgije kare wanda Allah yaso, An gaida Yarimar Tankara Aliyu Asadullah zakin Tankara namiji Uban Yan bako Uban Firdausi Uban Ahmad, An gaida Mijin Mabrooka, ango Mai rabo. Dawisu me adon ban mamaki. Aliyu ASADULLAH. Aliyu Haidar. Aliyu Ghaji, Ni Sarkin Kirari na maka kirani Yallabai idan ka toshe Ni da Umra wannan kadai ya isa na ambace ka da Hadarin gabas.... Warning. This article contains pornography and sex warnings for girls and widows ... 7/9/21, 8:02 PM - Buhainat: *7* Karan busar algaita da harbi ya sanya kanshi kamar zai fashe dan haka ya dafa Bashir da yazo jiki. "Man ya dai?" "Jiri" Haka suka shiga cikin fadar tun daga bakin kofar ya cire takalmin shi. Baba Danrimi ya saka aka kwashe mishi zunzurutun rashin yarda da abinda zai iya faruwa a cikin masarautan. Yana isa gaban me Martaba Sarkin Abbas Muhammad Al-Amin, ya zube tare da kai gaisuwa. "Yarima Aliyu Asadullah yana gaisuwa mai martaba, yazo hutun shi da Azumi nan" Cikin jinjina kai Mai Martaba ya amsa tare da nuna alamar a bashi Anis da yake hannun Moddibo, mika mishi yaron aka yi tare da mishi addu'o'in sannan ya kalli Sauran Hakim fadan ya kalli Turaki yayi kasa da kanshi bayan ya gama jin abinda ya faɗa. Mik'ewa yayi tare da cewa. "Mai Martaba ya amshi gaisuwar Aliyu sannan ya kuma kara mishi da kyauta biyu. An bashi Yarimar Tankara tare da auren Gimbiya Natashah" a firgice ya d'ago kan shi yana kallon Bashir, rike hannun shi yayi sabida rawa da jikin shi yake yi. "Madalla kowa ya shaida Nan da bayan Sallah daukacin Al'ummar Tankara zasu shaida Auren Aliyu Da Natashah Allah ya nuna mana, sannan za a hada da bikin nadin sarautan shi." Inji Me jawabin Sarki. Lumshe idanun shi yayi tare da ji kamar zai bar duniya dan bakin ciki. Bashir ne Ya d'aga kai cikin nutsuwa yace. "Abba mun karb'a kuma mun gode Allah ya kara maka lafiya da nisan kwana, Abba mun gode" "Yarima Aliyu Asadullah ya amsa daga bakin Matawallen Yarimar Tankara, Mai Martaba Matasa samari sun asma, sun gode kuma sun amsa kuma sun gode.". Cikin farin ciki Bashir ya kalli Mahaifin shi. Yana jin wani irin kwalla na cika mishi ido. Yace. "Amadadin ahalin Aliyu Ghaji Shamaki muna miki godiya ga Mai Martaba, Allah ya saka da Alkhairi. mun gode mun gode, mu ahalin Magajiyar Babban daki mun kara godiya bayan wanda muka yi, Yarima Aliyu Asadullah ya amshi kyauta da aka bashi. Mun gode." Mintsin shi Asad yayi cikin jin haushi, haka suka gama godiya sannan suka nufi cikin gidan. Bayan sun fito daga cikin fada akwai wasu tsofin bishiyar kuka da tsamiya wanda suke cikin masarautan an ki sare su. Rangad'a guɗa aka yi tare da shewa da murna, kafin kace me busa da Algaitu da kiɗa har da sarewa, ana shewa. Abinda aka ce a tarihin masarautan ba a tab'a ya ba, rabon da ayi haka tun zaman sarki Ali Ghaji, a watan da zai rasu sai Sarki Saminu a lokacin da ya kudiri a niyyar daidaitawa da aljanun gurin shima sun mishi wannan al'amarin. Yau gashi sunyiwa Aliyu Asadullah. Dakyar ya sami kanshi tare da nufar cikin gidan su, a hanyar shi ya hadu da Khamil, yana zaune akan motar shi fuskar shi manne da wata sunglass, d'ago kai yayi tare da kallon shi yace. "D'an kasuwa?" Bai kula shi ba yayi gaba abin shi. Dira yayi tare da bin bayan Asad. Har ya cin mishi. "Anyway ban san me kayiwa wancan mutumin ba da ya zabi ya baka matsayina, bayan yasan ni ya haifa,.koma yayya ne zan dawo da abuna sabida ba zaka zo fadana ka amshe min" Kallon shi yayi daga sama har kasa sannan yace. "Me kace?" "Baka gane Yaren da nayi maka bane?" "Ban fahimta ba" "Karka rena min hankali! Mana, taya zan maka magana da Hausa kace baka gane ba." "Idan ka sami lokaci ka rubuto min na gani" wuce shi yayi dan bai da lokacin shi. Irin wannan yaran hauka yake damun su, shi yasa baya shiga harkan Moddibo, yana shiga da gudu kanen shi mata suka rufa mishi. Suna cewa. "Congratulations Yaya Asad, mun taya ka murna. Masha Allah Ubangiji ya tayaka riko." "Amin Ya Allah," ya faɗa tare da kallon Mahaifiyar shi cikin kara mishi kwarin gwiwa, ta sake mishi murmushin jin dadi. Janye Mufeedah yayi tare da nufar Mother. "Umma!" "Allah ya tayaka riko, bayan matsayin Shamaki sam babu wata sarautan da Yaran Magajiyar Babban daki take dashi sai yau gashi an baka Yarimar Tankara, nasan ka amsa ne dan ahalinka Nagode da wannan ƙaramcin da kayi mana" Kwalla ne ya cika mishi ido a sanyayye yace mata. "Nagode Umma na," Sannan ya kalli matar shi ya shige cikin gidan, bin bayan shi tayi cikin nutsuwa, tana isa ta samu ya rufe kofar. Tare da shiga ban dakin, buga kofar dakin tayi tare da cewa. "Assalamu alaikum na shigo" "Eh princess Mabrooka" "OMG" ta faɗa da karfi ta bude kofar ta shiga da gudu, tana ihu. Bude mata hannu yayi tare da jin wani irin dad'i a ranta. "Nagode My Prince" shafa bayanta yayi tare da cewa. "Me too Princess" Goga kanta take a kirjin shi tana kuma jin wani irin dad'i. --- A kasa kuwa kitchen suka shiga tare da Cigaba da aiki. Wayar Salulan Mother yayi kara ta saka a kunne. "Kai Nafi ki kawo mana, bamu jima da isowa ba, Mutumin ki aka bawa Yarima tare da auren Natashah." Murmushi tayi sannan tace mata. "Karki Damu ni nasan abinda na haifa, indai Asad ne babu macen da zata juya mishi ra'ayin shi, itama Matar shi kokari muke akan shi, amma bata jin dadin shi. Sannan rawan kai kuwa zai gyara mata zama ai na gayawa Mabrooka idan tayi hakuri zata more idan kuma ta juya halin ta. Wallahi zata wahala. Gwara ta a hankali." Daga haka suka gama wayar sanan suka ci-gaba da aikin. "Mother amma da an hakura da yarinyar nan sai gobe Insha Allah tazo ba" "Kai Mufyy kawai tazo na ganta a zahiri" Juyawa Mufeedah tayi a zafaffe tace mata. "Munafuka algunguma. Kice kina son ganin ta ko hotone ya gyara ta" dake tasan halin Mufeedah bata da mutunci yanzun dai ta dake ta, yasa bata yi magana. ---- Ina shirin tafiya makaranta Maman Uwani tayi mana sallama, da sauri na bude mata babbar kofar ta shigo ita da Aunty Nafy. "Aunty, Mama, ku shigo" Na bude musu kofa tare da musu iso a tsakar gidan da na share tare da wanke shi, taburma na dauko musu sannan na shiga kitchen na dibo musu ruwan sha. Leka dakin Inna larai nayi domin na gaya mata Mama tazo. "Toh munafuka mun ji muryan su." Had'iye yawu nayi cikin tsoro na fito ina murmushin yake. "Mun zo zamu kai ku cikin fada ne kun shirya?" "Eh mun shirya Siyama tana shiryawa ne" Na fada tare da shiga dakin na dauko hijab dina da Safa, sai Nikab. Sannan na sallami Inna, shiga dakin suka yi tare da gaida ita. Bayan sun fito suka haɗu da Siyama taci Uban kwalliya zata aiki. Kallon Mamaki suka mata kafin suka ce mana. "Toh muje" Haka muka fita bayan sun gaisa da Inna larai, muka nufi inda motar shi yake. Tunda muka shiga muke hira jifa jifa da Aunty da kuma Mama. Har muka isa Fada, kafin aka wuce damu cikin gidan. "Buhayyah zaki cire nikab din nan fa" "Toh Aunty" na fada a hankali. A kofar shiga gidan muka tsaya bayan an buɗe mana get, muka shiga. Tunda nake a rayuwata ban tab'a ganin gidan da ya girgiza Imani na kamar ba za a mutu a duniya ba. A hankali muka fito daga motar, cikin hikima nake kallon kusurwan gidan. Waya Aunty Nafy tayi sai ga wata budurwa sanye da wata mayyar abaya, tana taku cikin nutsuwa da yauki. "Aunty Nafy! Barka da zuwa Maman Uwani kamar ba zamu kuma haduwa ba, Barka da zuwa." Kallon mu tayi sannan ta watsar damu. "Muje" Ta saka wayar ta a kunne, muka nufi cikin gidan, wani sansanyar kamshi ne ya kama hancina, kallon gidan nake cikin nutsuwa da wata irin kamala. Kallon falon nayi yara biyu na wasa. Dake Allah ya daura min son Yara kamar diyoyin turawa, haka na isa tare da ɗaukar su. "Honey!" Na fada tare da kai shi kirjina. "Ajiye mana yaro, kalan talauci da fatara" tafada min. Da sauri na ajiye shi, yaron bai san kome ba, ya rike ni gam. Tare da saka ihu. "Dawo nan ki zauna Buhayyah" Cikin rawan jiki na koma kusa da ita,dake muna shigowa Aunty Nafy ta shiga kitchen. fitowa suka yi tare da Aunty Nafy, murmushi dauke akan fuskar su. Bata tab'a gani na ba, amma tana fitowa tace. "Buhayyah ko?" Murmushi nayi domin haka kawai matar ta kwanta min. "Ina wuni? Kun iso lafiya? "Lafiya lau, ya jikin Mamar naki?" " Sauki sosai" "Hello. Sun iso" Ta faɗa tare da kallona, nan aka shiga yar hira tare da taya su murna bawa dan su sarauta, ina jin su. "Nafi tace min kina N.C.E,, kuma kina zuwa da safe ya zamu tsara aikin mu ne?" "Hmm! Yau zasu bamu hutu Insha Allah babu wata matsala." Na fada kamar dai yadda nake magana ta. "Assalamun Alaikum!" Dai dai fitowar wata budurwa daga cikin kitchen. Suna ganin ta duk suka nutsu. Sai dayar ce take ta jan yan matan nan da hira. Tsoron su ya hana Ni motsi har muka gama magana ta kalle mu tace min. "Ke ya sunan ki?" Cikin rawan kai tace. "Siyama" "Toh nawa zamu biya ku" Kallon Mama nayi tare da wasa da hannuna. "Hajiya ki bamu dubu goma" Da sauri na d'ago kai da sauri ina kallon su. "Toh Buhayyah bata ce kome ba" "Mama duk abinda kika bani, Allah ya sanya mishi albarka." "Dubu goma yayi miki kaɗan ne?" "A'a wallahi Mama yayi yawa, ina laifin dubu biyu" baki daya suka zuba mata ido. "Shi kenan dubu biyu yayi miki" "Wallahi yayi min albarka ce nake nima ba yawan shi ba" "Alhamdulillahi, shi kenan ke Siyama wanke wanke da shirya mana kitchen zaki yi, ita kuma Buhayyah zata tsaya a girki ne, Allah ya albarkaci zaman da zamu yi" "Amin Ya Allah" Saukowa wata mata tayi sanye da Jallabiya ta mata, tana kallon mu. "Yaran da suka taso cikin talauci basu san darajar kudi ba, dubu biyu kudin da ake wanke min kafana a gurin Saloon." Sake mannewa nayi a jikin Maman Uwani. Zuciyata tana wani irin bugawa. Haka muka gama tsayar da shawara sannan muka mike zamu tafi. Daya daga cikin yan matan nan ta saka min kafa zan fadi. "Ji jaka, babu ido ne a jikinki?" "Kiyi hakuri wallahi ban lura ba ne, Sannun kiyi hakuri m" "Karki saka min hannun ki ajiki dan ban san me kike nufi dani ba. Wawuya." "Ke Mahirah wannan wani irin hauka ce." "A'a mama wallahi nice na takanta." A hankali ya sauko yana waya, hankalin shi yayi gaba, bai kallo gurin ba, yayi wucewar shi. Haka muka fito bayan mun yi sallama dasu, aka bamu dubu biyu kudin keke napep. Lokacin da suka iso gida zagin cin mutuncin suka min, bance musu kome ba. Washi gari..aka tashi da azumi. Da wuri na shirya tare da tadda Siyama. "Ke ki tafi tunda nasan hanyar gidan." Jin haka nayiwa Innah sallama, na nufi cikin masarautan. Tun daga nesa Baga wasu dogarai da kuka wasu matasa. Sauri nake har na iso gurin su zan wuce. "Prince ga ita" "Kuci min Kaniyar ta" "Ke dawo nan" Cikina ne ya cire guri guda, wani uban tsoro ne ya kama ni, ban san lokacin da na fashe da kuka ba. "Ke" dogarin ya sake min bulala tare da daka min tsawa. "Wayyo Allah" na fada da karfi. Ina yarfe hannuna, duka ne yake babu tausayi balle Imani. Ganin Prince Khamil ne yake wannan hukunci babu wanda ya isa magana, daga can sama ya hango ta tana tsalle dogarai suna zane ta. Cike da mamaki ya fito tare da kiran Mai Kano suka nufi kofar gidan. Har suka iso gurin zane ta ake, abun tausayi kuka take tare da yarfe hannunta. Tana basu hakuri. Naushi ya kaiwa dogarin sai da ya fad'i. Sannan ya kuma nausar dayan. "Ka gafarce mu Yarima muma umarni aka bamu" "Wuce da ita cikin gidan." Amsar bulalar yayi tare da watsawa Khamil a cinyar shi sai da ya diro a motar. Warning. This article contains pornography and sex warnings for girls and widows ... 7/9/21, 8:02 PM - Buhainat: _ALIYU ASADULLAH♡_* ```The Lion of Monarchy``` MrsUsman400 Chapter0️⃣8️⃣ بسم الله الر حمن الرحيم... "Dalla malam meye nayi maka?" Sake watsa mishi bulalar yayi a bayan shi sai da ya dira a saman motar. Dan dukar ya shige shi. Yasar da bulalar yayi tare da cewa. "Nasan darajar mace shi yasa na dake ka, kuma ka sake sai na baka mamaki ai ko dan albarkaci kaza kadangare yasha ruwan kasko, shine zaka zane musu yar mutane. Toh wallahi ka kiyayye mai nima, domin bar ganin ƙatara dukiya ba." Ya fada mishi haka tare da barin gurin. Kallon Bafaden Khamil yayi cikin zafin zuciya yace. "Meye wancan ya gaya min?" "Ai yana nufin kodan albarkaci shigowar ta masarautan nan bata cancanci duka ba, ka dake ta. Sannan abinda yake nufi na gama kai ma baka fi karfin Allah ya jarabce ka ba." Rintsa idanun shi yayi tare da cewa. "Duk inda kuka ga Yarinyar nan ku kawo min ita sai na bulata." Ya fada yana huci tare da jin zafin jikin shi.. *** Kukan da nake tare da shasheka ya sani kasa musu bayanin me ya faru, shiru suka yi har ya shigo ya wuce abin shi. "Zane ki suka yi? Toh me kika musu?". Cikin sabon kukan da yazo min nace. "Aunty Mufeedah ban sani ba, kawai daga shigowa na, yasa aka fara zane ni" "Karya kike munafuka, ina ce munafunci kika kulluwa Princess Natashah a Shamaki catering services, har Aunty Nafy ta baki sakamako mai kyau, So shine Ya Khamil yayi punishing dinki zaki zo kina bude baki kina acting like baki san me ya faru ba, stupid kawai" inji Sawwama. Sake baki nayi ina kallonta, hawaye na zuba min kafin na mike a hankali na dauki kayana, zan fita. "Ke zo nan" inji Moddibo, Wani irin tsoron su da tashin hankali ne ka kuma kama raina, ban san lokacin da na matse kafana fitsari zai sauko min nace. "Wallahi ba haka bane ni aikin daga yau na daina bana so zan koma gurin Innata" Abin dariya ya ba Mai Kano yadda tayi maganar kamar wata Aroosh. "Dalla stop dat childishly" inji Sawwama. "Toh Ni nace bana son aikin ba tafiya zanyi ba." Na fada ina kuka. Saukowa Asad yayi yana kallon agogon shi. "Kizo ki zauna yau zamu fara aiki kuma kice zaki tafi anya kinyi mana adalci." Kallon su nake sabida basu san yadda nake ji bane. "Mother yarinyar nan ta daku fa, wallahi ku kaita ciki ku duba ta" "Mufeedah wannan aikin kine ki kai ta ki duba ta." "Toh zo muje!" Haka ta bita dakin ta, tare da cewa. "Off de outfit" A hankali nake zare hijab dina, na cire shi tare da nad'e shi, zuge zip din rigar jikina nayi tare da barin shi iyakar kirjina. "Juya min" a hankali na juya mata, "Sai ina." Tana kallon farin bra din jikinta, duk da kayan jikinta ya nuna matsayin ta, amma tsaftar da take gani ajikinta ya burge ta. "Don't worry am a doctor." Ta gaya min, a hankali na zare d'aga skirt dina, mika min towel tayi na cire kayan, shigowa Sawwama tayi na ja hijab dina na rufe jikina. "Me kike bukata?" Inji Mufeedah, "Nazo ganin ciwo ne?" "Of ana mutunta privacy din mutum ko ba haka ba?" Fita tayi ita kuma ta Cigaba da shafa min magani. "Shekarar ki nawa?" "22 zan shiga na uku nan da three months" "On August kenan, keda Yayan month dinku daya." "Wani level kike?" "N.c.e jiya na fada baki ji bane" "Me yasa baki yi joining Unimed ba?" Ji nayi kamar ta zage ni. Tura mata baki nayi naki amsa mata, shigowar Maman su ya sani kallonta. "Mother gaskiya sun fasa mata jiki, zan mata allur..." Wato ban san lokacin da na isa bakin kofar zan fita da gudu ba, kamar zan suma. Dariya abin ya basu, aikuwa suka sani a gaba sai sun min allura, sun bani kulawa tare da sani na Kwanta sabida zazzaɓin da ya fara kama ni. Sai karfe biyu na tashi nayi sallah sannan muka shiga kitchen. Dake na tab'a aiki da wata balarabiyar Sudan,na koyi dafa shayi a gurinta. Mun yi nisa a aikin dake Siyama har tazo ta tafi nice dai zan wuni a gidan. Tunda na fara hada kayan shanyin na dauko brown sugar na hada sannan na saka kayan kamshi dangin citta kanumfari, masoro, kajiji. Kirfa. Na'ana', habbatunsaudat, lemon grass, kwayar tafarnuwa, coffee tsabar shi iya shi na juye na nutsu akan shi na fara dafa musu sannan na maida hankali akan soya kosai da nake yi. Dake na taso naga ina tana soya kosai a bakin hanyar unguwar mu, na buga kosan sosai. Kamshin ne ya cika kitchen, kallona Mama tayi tare da cewa. "Wannan shayin zai yi dad'i, daga jin kamshin shi" dake sun tafi sallar la'asar, ni na rigasu tafiya. Ciro kaza tayi tare da cewa. "Miyar Papa ne tuwon dawa, idan ruwan yayi ki min magana. Ga kayan miyan nan". Murmushi nayi sannan.nace mata toh. A rayuwar duniya ina son baza fasahata a kan girki, wanke wanken nayi, sannan na jefa a cikin gidan. A hankali na fara na aikin miyar na hada mishi kayan kamshi dake tace min baya son yaji, sai na barshi da kayan kamshin musamman citta da kanumfari. Sannan na rufe tukunyar. Na daura tukunyar tuwon dawa Aunty Mufeedah, tace. "Allah Yarinyar nan kina da sauri. Wow shayin nan zai yi fa" "Aunty Don Allah bani honey pure" Dauko jakar zumar tayi tare da mika min, na diba tare da zubawa a cikin shayin. Sannan na koma kan miyana, sake dawar irinta kamfanin semo ce wata Dawavita! Ruwan nayi na tuka shi tsaf har yana wani fidda kamshi. Sannan na rufe shi. Muka shiga aikin tuwon sahur, muna yi muna hira, har muka gama na juye shayin nan a flask uku da wani karami, sannan Mama tashi go,. Dama kunun tsamiya tayi tare da kallon abin da muka yi tace. "Ina Mabrooka?" "Tana can d'akinta." Bata kuma magana na, ta saka hannu muka kwashe biski, miyar yakuwa. Sai pepper meat da muka yi, kafin karfe shida mun hada kome har da fruit salat, na fito lokacin Mabrooka ta shigo kitchen ɗin ya daura jallof din taliya, Ni kuma ina shirya abincin a dinning table. Ina gamawa na nufi inda aka ware min kayan abincina a basket, lokacin Siyama ta shigo dan ance tana zuwa amsar abincin ta. Tana karb'an nata muka yi musu sai da safe. "Kai Mother wannan yarinyar ko computer sai haka, wallahi ta iya girki ga tsafta. Kafin mu gama ta wanke kayan da muka b'ata, yanzun haka babu wanke wanke sai wanda zamu b'ata da buda baki da Sahoor." Inji Mufeedah, "Wai yaushe kika fara yabo ne haka!" Tsaki tayi tare da mai da hankalin ta a tafsirin Sheikh Ibrahim khalil, shigowar Asad ya kalle su yana cewa. "Ku bani coffee saura minti biyar a sha ruwa" "Sai dai kunun tsamiya" inji Mother, "ok" ya faɗa tare da haurawa sama, yayi wanka yana fitowa ana kiran sallah, dama yayi alola, dan haka gajeren wando ya saka da Jallabiya ya sauko, tea din Buhayyah suka fara sha musamman Mufeedah dan da kwadayin shi a ranta. "Kai Jama'a amazing yarinyar nan karshe ce. Mother gwada sha" jan kujeran yayi ya fara shan kunun tsamiya sannan yace. "A bani coffee." "Wow kasha shanyin mana yayi dad'i" Kowa a gurin idan ya sha shayin sai ya yaba, amma banda Asad dan dama shi haka yake bai cika son abinda ake zuzzuta shi, "Sawwama hado min coffee" ya faɗa. "Amma Ya Asad, shayin ma" "I said coffee" ya faɗa a masifance, mik'ewa tayi tana tura baki, yaje ta dafa mishi bai nayi sosai ba ta kawo mishi. Karb'a yayi tare da kurb'a tsaki yayi tare da mik'ewa ya nufi hanyar masalaci. "Wallahi na kuma kamaki kina waya da saurayi sai na karya hannunki, useless kawai wacce coffee ya gaggare ta dafawa" Haka mazan suka tafi masalaci, kuka ta saka tare da shan coffee din taji babu laifi. Mabrooka itama ta mike, duk suka tafi sallah. Basu kuma dawowa ba, sai karfe bakwai, sannan suka sauke abincin a kasa aka fara sabin. Dake ba wani abu bane dai haka suka yi buda bakin suka tashi aka kwashe kayan abincin sannan suka nufi masalaci. Kafin ya fita yacewa matar shi. "Ki dafa min coffee" "Toh" a ranta kuwa haushinsa take ji ga shayi amma yaki sha. Haka ta nufi hanyar kitchen ta haɗa wuta amma babu coffee ya kare, kamar zata yi kuka haka ta kashe gas din ta fito. Tunda tayi sallah ta manta da batun coffee, shi kuma yana can ya sami Bashir suna hira har zuwa karshe goma, sannan ya shigo gidan. Yana shiga yayi wanka tare da saka kayan barcin shi fari kal me laushi, yana gamawa ya fara aikin shi can ya fara jin ƙishin ruwa. Kiran Mabrooka yayi tare da cewa ta kawo mishi coffee, bai tsaya yaji me zata ce ba ya kashe wayar shigowa tayi sanye da wata matsiyacin rigar barci, dan kyau yayi mata kyau, tace mishi. "Daddy babu coffee nan ya kare" ta faɗa a tsora ce. "Ai ho, waton ga dan iska ko? Shine kika ajiye ni ba zaki gaya min ya kare ba, toh wallahi jeki nima min abinda zan sha" ya kam masifa shi ta rena shi, Shigowa tayi ta flask din shayi ya ajiye mishi, da kofi. Zata fita yace mata. "Ni zan zuba? Ki kuma tafi da flast din" ya faɗa zuba mishi tayi a mug din sannan tayi ta fitarta, sai ya kalli shayin sai ya kauda kai. A ranshi kuwa masifa yake shi waye ya mutu waye ya dawo dole ya sayo machine din coffee,yana yi yana masifa. Can yayi nisa da aiki kamshin shayin ya daki hancinsa. Had'iye yawun yayi tare da kallon kofin. Kasadar dauka yayi sai da tsigar jikin shi ya tashi. Ya hakura, jin ance yar aiki ce ta haɗa. Ya sashi jin ƙyamar shayin indai wancan yarinyar da ya gani fuskarta kamar Akuya ta dumulo gari. Can dai yayi kasadar daukar kofin ya saka a bakin shi yayi skiping shayin, lumshe idanun shi yayi tare da cewa a ranshi. *Tsarki ya tabbatar ga Ubangijin talikai. Rahama da jin kai ya daddu akan wannan yar aikin* Ya fada yana jan shayin, yana wani irin gyada kanshi cikin yanayi na musamman, tunda ya kafa kanshi bai d'ago ba, sai da ya shanye tass, sannan ya mike a hankali. Tare da nufar hanyar kasa. Yana sauka ya nufi kitchen, ya kuma cika kofin ya haura zama, yana aiki yana sha yana aiki, shanyewa yayi tare da sake sauka yaje diba suka haɗu da Mufeedah dan shi flast din ya dauka zai wuce tace mishi. "Ya haka? Ya Asad, kawai ajiye mana" ajiyewa yayi tare da zuciya zai bar gurin. "Don Allah ban san zaka yi fushi ba ɗauka ka tafi dashi" b'ata rai yayi tare da cewa. "Ki zuba min ina sauri ne" dan kar ta kawo mishi hari. Da sauri ta zuba mishi tare da mika mishi. ya juya tare da barin gurin. Dariya ya bata, tana cewa a ranta. *Zaka ji da gulmar ka" Haka ta zuba nata ta bar kitchen ɗin. Shi kansa dariya kanshi yake yadda ya b'ata rai kamar zai yi wani abu, haka ya sha shayin. Kafin ya kwanta. -:- Lokacin da muka isa gida, na zubawa Innah kunun tsamiya tasha sannan na shiga ban daki nayi alola da wanka nazo na gabatar da sallah, domin muna hanya aka sha ruwa, ina idarwa na shiga kokarin cin abincina muna hira. A hankali nake bata labarin abinda ya faru. Amma ban gaya mata an dake Ni ba, sabida kar ranta ya b'aci. Bayan na gama na zauna ina mata karatun Alqur'ani, ina karatu tana kuka. Haka da asuba ma muka yi sahoor, kwanciya nayi bayan sallah Asuba. -:- A gurin Sahoor raba ido yake a gurin shayin aka zuba mushi, bayan ya sha ya fara kokarin cin abincin. Aka juyewa Papa tuwo dawar shi miyar kuka sai kamshi yake. "Papa zanci tuwon dawa nan" "Amma dai yau kai zaka ci tuwon dawa?" "Papa kaji su ko? Cokali daya fa zanyi" Tura mishi warm yayi tare da cewa. "Bismillah" "A'a muci tare." "Ok!" Daukar spoon yayi tare da gutsira tuwon a hankali, ya dauki tuwon ya saka a bakin shi, wani irin lumshe idanun shi yayi.. "Alhamdulillahi masha Allah. Wow perfect..." Ya cika bakin shi da tuwon...... _Warning. This article contains pornography and sex warnings for girls and widows ..._ 7/9/21, 8:02 PM - Buhainat: 0️⃣9️⃣ بسم الله الر حمن الرحيم... Duk da sun san shi mutum ne da baya boye abu idan yayi mishi amma yaba girki ba nashi bane, ko sau nawa Mother zata yi baya tab'a yaba mata balle kuma ya nuna jin daɗin shi. Sai gashi wannan lokacin yana yaba abincin yar aiki. Mutumin da duk inda ya shiga yana da kwararrun masu mashi girki na musamman. Sabida rena mata da yayi. Yana ci yana gyada kai sai da ya cinye tsaf yace. "Rabona da cin abincin nan tun hajja Falmata tana raye gashi nan yau na kuma ci." Kallon Mother yayi sannan yace mata. "Umma don Allah wannan ya zama abincin sahoor din mu." Ya fada tare da nufar sama, tare da ɗaukar katon jug din shi na tea ya haura. "Prince Aliyu Asadullah da kanshi yana daukar kaya ba zai bari dauka mishi ba" Banza yayi musu dan baya son magana, dake akwai sauran time na sahoor ya dauko project din shi ya shiga yi yana shan shayi, saura minti goma kacal ya shanye shayin. -:- Washi gari. Dankalin turawa muna gyara bayan na gama taya Siyama wanke wanke, dan yayi mata yawa kuma gashi bata saba ba, muna gamawa na kama aikin gyara dankalin tayi min sallama, ta tafi, tana tafiya aka kawo kayan cikin saniya, na zauna na gyara tsaf sannan muka zuba wasu a deep freeza, sauran muka daura farfesu. Ina cikin tafasa namar na wurga mishi yankakken lemun tsami, kamshi ya cika ko ina. Na mai da hankalina akan aikin Ta shigo. Kallona tayi tare da da kama aikinta, nima kuma tun da na d'ago kai naga fuskarta a daure tsoron ta ya kamani. Ina dauke farfesun na kashe gas din sannan na nufi waje dan na takura. "Yawwa Buhayyah yanzun Moddibo zai kawo fruit Baban Aroosh ya aiko shi ina ga ki raba biyu kiyi nama fruit salat irin na jiya, dan ma bai sha ba. Amma yana son fruit salat." "Toh Mama!" "Buhayyah don Allah idan akwai berries don Allah kin iya shaka kiyi mana" "Toh Aunty!" Na ce mata. Ina zaune aka kawo kayan, na fara a hankali Ina aikin ina bin karatun da aka saka a gidan tv, tana aikinta ina nawa, tana kallon lokacin da na zuba zuma da madara a fruit salat din. "Waye ya gaya miki kowa ne yake shan irin wannan haɗin?" "Kiyi hakuri wallahi ban sani bane, dake nayi aiki da Larabawa sai nake ganin kamar is normal." Tsaki tayi tare da Cigaba da aikina, shigowar Aunty Mufeedah taga na hada shaka yayi kyau nayi na defference colours, na fruit. Abun ba karamin burge ta yayi ba, dan haka ta shirya su a freeza, sannan na ce mata. "Kuyi hakuri yanzun ban san yadda zanyi da wannan fruit din ba na saka mishi madara da zuma, sai dai ko zan markada shi " "Duk yadda kika yi za a ci ai baki ga yadda ake ta santin shayinki na jiya ba." Kallonta nayi sannan nace mata. "Shayin yan Sudan ne, maybe da zaki ji wakar al laila bi laileh, ai shi suka koɗa" "Laaa wakar da suke cewa Nassi sharahali, mahuwa bimazahar intar sukar" murmushi nayi naga itama yar kara'i ce dan haka muka markad'a muna aikin mu, Matar Yayar su sai fushi take tare da masifar da babu gaira babu dalili musamman da yarinyar tazo muna aiki tana hira na dauke ta na ajiye ta a kitchen ilanda, kawai ta kama masifa kamar zata dake ni tsoro ya hana Ni magana sai da Mama ta shigo ta sallame ni sannan ta juya ina barin gidan. "Kinsan bana son sakarcin banza. Meye nufinki? Meye yarinyar tayi miki?" "Mother!" "Ban haifi dan da za ayi kazamin kishi akan shi ba, dan haka ki kama kanki aiki tazo yi idan ta gama ba zaki kuma ganinta ba, bana son yada kai sannan ban da fitina ai Natashah zaki fara rigima da ita ba wannan ba, wato mara gata ko? Ita kuma Natashah yar babban gida ba a fada da ita dan kar a tsane ki? Da ita xaki yi kishi ba da Yar da bata san mijinki ba, dan bata tab'a ganin shi ba balle ya dame ta, Kinga ko Mazan gidan ta damu ta san su ne? Mace kenan wacce uzurin gabanta shine nata ba nawa Ni ba" Bayan an sha ruwa da ruwan Shayin yayi buda baki yana jin wani irin nishadi a ranshi, har ya tafi masalaci ya dawo tare da ɗaukar fruit salat din zai sha tace mishi. "Yar aiki tayi fa, ba Umma bace tayi." Kallon Mufeedah yayi tare da cewa. "Ya tsafta me aikinku dan naga wata yarinya da uban lipstick din bakinta kamar an tsoma kan akuya a gari," Cin abinci take cikin kwanciyar hankali tace mishi. "Wallahi Ni dai ba gamsu da tsaftarta idan ka cire tsoron bala'i da Allah ya daura mata bata iya ko fada ba, balle wani abu. Kai Umma da Allah ya yoni a namiji wallahi sai na auri yarinyar, domin tana da nutsuwa da halayyar zamantakewa." "Toh aci abinci dai." A hankali yake shan fruit salat din, yana lumshe idanun shi yana jin wani azazzaben dad'i. wanda har kunnen shi yana motsi, a hankali yake sha har ya gama bai kula abincin ba yaje yayi alola ya wuce masalaci. Tun da suka yi sallah isha bayan sun yi sallar tarawee, yaji gabaki daya baya cikin nutsuwa da kwanciyar hankali. Da sauri yayi sallama sannan.ya fita daga Masallacin. Wani shegen zillo joystic din shi yake tare da cika wandon jikin shi, dakyar ya shiga shashinsa ta baya. Bai shiga ta falo ba ma, Aroosh tana barci Anis ma haka, wucewa yayi d'akinta yana jin tana waya alamar kuka take. "A'a Aunty Amnah, sun bashi auren Natashah. Sannan kuma babu matsala sai dai Mother ta dauki yarinyar da daraja," Shigowar shi yasa tace mata. "Kiyi hakuri zan kiraki an jima ko da asuba" kallon shi tayi tana share kwalla, bai wani damu ba. Dan bai cika kaunar shiga al'amarin da bai shafe shi ba. Cire kayan jikin shi yayi tare da takowa gabanta. " Duba min ina son na samu nutsuwa, ki rage min karfin sha'awan da nake ji." "Darm" ta faɗa a hankali tana kallon shi. "Amma kasan dai ban iya shan wannan abin na ka ba, kuma gaskiya ba zan iya ba kawai kayi yadda ka saba." Cikin jin zafin abinda ta faɗa ya kalle ta. Janyo ta yayi tare da fara kokarin cire mata riga, tana yi tana tura baki. "Ke idan ba zaki bani hakkina ba ki gaya min mana, zaki mai dani dan iska Ni Bawanki ne?" "Kayi hakuri" ta gaya mishi karshe fushi yayi zai bar dakin. Ta tare shi tana faɗin. '"kayi hakuri don Allah" Dakyar ta shawo kan shi, daga nan ne kuma ya kunce mata domin kuwa ALIYU ASADULLAH irin mazan nan ne masu son rayuwa, amma sabida rashin zama a guri daya ya hana su fuskarta rayuwar su. Kallon gurin yayi unique, a hankali ya shafa gurin cikin wani irin yanayi yana kallonta yadda idanunta yake farr. Harshen sa ya kai tare da lasowa, wani irin kuka ta saka tare da vibriter, kamo yar tsakarta yayi yana karkaɗa shi. Wani irin ruwa ne ya shiga zuba mata jikinta yana kyarma. Mik'ewa yayi tare da kallon nonuwar ta da suka cure guri guda, rumfa yayi musu tare da tsotsar daya ya kuma sake daya, yana wani irin shafa kasan ta da take fitar da ruwan Squirt. Duk lokacin da Aliyu zai mata irin wannan cin tabbas ya shirya mata ne, kuma idan ya shirya din zata ji a jikinta. "Daddyn Aroosh don Allah kacini haka ba hada ka da cini wallahi marana zai fashe da fitsari." A hankali ya d'ago aliyar shi ya buga mata wani shegen ruwa ne ya zubo daga gaban ta, a hankali ya bude legs din ta, ya karanto addu'ar kwanciya da iyali na karanto tare da danna mata wuta, sai da ta saka ihu. "Asad saka kashe ni ne? Ji yadda zaka kasarani." Wani irin moving yake ruwan squirit yana zuba. Kukan dad'i yana zuwa mata, kamar zata yi hauka, idan bata yi kishin mijinta waye zata yi kishinsa, dan haka a hankali yayi ta zungure ta, tare da d'aga kafarta baki daya ya rike su. Ya jima yana cin abincin shi cikin kwanciyar hankali, sai da ya nutsu sannan ya janye daga kanta, ko hutawa bata yi ba, suka fitowa wanka ya kuma nimanta, wannan karon kan kasa hakuri tayi tare da cewa. "Aliyu zaka kashe ni, wallahi baxan iya ba. Idan kana son mugunta haka kake min na gaji wallahi." Haka suka yi ta faɗa fa, yana lallai sai yayi ita kuma tana kokarin kwace kanta. Tasan waye Aliyu Asadullah a duk lokacin da ya bukaci mace bai da nutsuwa baki daya. Tasan waye shi ta kuma san meye ya so, duk da baya damuwa da ita a duk lokacin da zai kusance ta tana gayawa mutanen garin su. Matse laps ɗinta yayi tare da Cigaba da shigarta kamar babu gobe, kamar zai yi hauka haka yayi har ya sauka akanta, duk da haka bai wani ji yadda yake so ba. Kallon ta yayi tare da cewa. "Meye kuka saka a cikin fruit salat din nan, ya tab'a min lafiya na" ya mike dakyar tare da nufar ban daki. "Allah ya tsine miki Buhayyah kike shegiyar yarinya." Haka tayi ta kwashe mata Albarka. Bayan ya fito wanka ta shiga fita yayi daga dakin ya nufi nashi yayi Sallah shafa'i da wutiri, yana idarwa ya tura mata sakon ta kawo mishi shayi. Dakyar ta fito ta kawo mishi. Haka ya shanye flast din kafin ya gama aikin shi, sannan yayi kwanta... --- Kiran kawarta me suna Khairat tayi suna waya take gaya mata. Abinda yake faruwa. "Amma Khairat yanzun fa baida lokaci na sai na sex, bai da abinda ya sani sai dai idan zai yi sex dani, abin haushin ma bashi auren da suka yi, yar Sarkin. Toh gaskiya ba zan iya rigima akanta ba, amma Yarinyar da suka dauko tayi musu aiki wallahi ta iya kome, duk da bata wuce 22 ba, amma kuma ko me tayi a gidan zaki ga kowa yana so, shi bai damu da yabon abincin ba amma kuma kan ta zaki ga yana wani yabon abincinta." "Kinsan me? Karki d'aga halinki akan yar aiki, ki fuskanci yarinyar da zai aura ita kuma Yar aiki ajiyeta a gefe guda, sannan kiyi ya addu'o'in, ke kika ce min Asad baya sonki amma kuma bai hana shi mutuntaki ba, ni ina gani karki wani d'aga hankalin ki akan haka." Iya shawara na gari ta bata, amma sai take ganin kamar bata sonta ko dan ba ita bace shi yasa take bata shawaran tayi hakuri dan bata ga Buhayyah bace, asalin ita bata daukar Natashah a mace domin bata kai Buhayyah cikan halitta ba, ita kuma duk da tana ganin ta babu hijab bata kai ta kome ba, Amma Buhayyah iya hijab take sakawa ya Fahimci yarinyar mace ce irin wanda matukar namiji me irin lafiyar Asad ya same tazo toh wallahi ta kare mata. -:- A hankali kwanakin suka fara tafiya, har aka samu kwana goma sha biyar. Tun asuba Innah bata da lafiya, gari na wayewa muka wuce asibiti. Sam ba manta da gurin aikin ma, Siyama ce ta gaya musu muna asibitin. Tun safe da muka tafi har dare bamu sami ganin likitan ba, ina zaune naci kuka har na godewa Allah idanuna sun kumbura sosai. Shigowar wani likita ne Allah ya taimaka ya duba mu, tare da sallamar mu, tare da cewa. "Babu gado, Kinga a kasa kike kwance, dan haka kuje gida kawai ga magani" "Toh mun gode" na fada tare da share kwalla da yake zubo min, na fita tare da niman abun hawa yazo ya kai mu gida, bayan na sayo magani, na taimaka mata muka dawo gida. Mika min basket dina tayi tare da cewa. "Sunce zasu zo asibitin.... Warning. This article contains pornography and sex warnings for girls and widows ... 7/9/21, 8:03 PM - Buhainat: *_ALIYU ASADULLAH♡_* ```The Lion of Monarchy``` MrsUsman400 Chapter1️⃣0️⃣ "Gashi kuma kun dawo" murmushi nayi mata sannan nace mata. "Sun sallame mu ne, babu kome" na shiga tare da kwantar da ita. Ina share kwalla. Fitowa nayi dan har ga Allah wari nake. "Inna larai ina son ruwan don Allah." "Dauki bokiti ki tafi rijiya" juyawa nayi tare da ɗaukar bokitin na bar gidan, na nufi bakin titin unguwar mu. na dibo ruwa a rijiya, nazo daidai lungun mu naji muryan Aunty Nafy. "Laaaa! Aunty kune da daren nan?" "Ke buhayyah, ruwa kika dibo a rijiya ko?" Dariya nayi sannan nace musu, "Muje na kai ku." Fada Mama tashiga min ban ce kome ba har muka shiga cikin gidan, kallon su nayi bayan na ajiye ruwan nace. "Kuyi hakuri tun safe bama gida dakin babu tsafta ko zaku iya shiga cikin." "Karku damu." Inji inji Aunty Mufeedah, shiga suka yi tare da kallon Innah da take jin jiki. "Sannun ya jikin nata?" "Da sauki sosai" na mike tare da dibo musu ruwan sha. Ajiyewa nayi sannan na kalli Sawwama da take bakin kofa taki shigowa dan naga yadda take kyamar mu, Allah yasa dakin ba wani abu bane kawai rashin wunin da bamu yi a cikin shi ne ba, amma ko ina tsaf yaƙe. Suna kallon sai tattara kome nake, Hijab din Mu maganin da muka dawo dashi kome ina ajiye shi a muhallin shi. "Buhayyah wannan tsaftarki irinku ne masu raka mutum da dattin shi idan ya shigo gidan ku. Allah ya kawo miji na gari" Sunkuyar da kai nayi, lekowa Inna larai tayi tare da cewa. "Ai sai in maza sun kare wannan tun tana karama maza suka zo basu kuma dawowa, domin bata da farin jiki." Sunkuyar da kai nayi tare da cizon bakina, shigowa tayi suka gaisa da su Mama, sannan ta shiga basu labarin da basu tambayeta ba. "Ai shekaru ashirin da biyu baya, ina ga a lokacin damina ne tazo mana da danyen goyon jaririya, malam ya gansu a bakin hanyar ya kawo ta cikin gida, lokacin unguwar nan babu mutane sosai, haka ta zauna tayi ta goyon jaririyar, karki ga irin niman kudin da bata yi ba, amma gashi Yanzun yarta sai tayi aikatau zata kawo mata abinda zata ci. Yo duniya abin tsoro Allah yasa ba abin kunya zata aikata ba sai gashi ya samu aiki a cikin masarautan ku, Hajiya mun gode kwarai da abin arziki amma ai babu wanda yasan asalin su, ba mamaki irin abin kunyar nan aka aikata gashi dama ance shegu kyau ne dasu, kuga dai Buhayyah ga kyau da diri kowa yaji ance bata da asali bai kuma dawowa, balle kuma ace shegiya ce bata da Uba." Kukan da nake ne a firgice jikina yana rawa, yasa ta shiru. "TOH Allah ya baki hakuri tunda baki son mutanen da suke kaunarki su san wacece ke, amma dole wata rana su sani" "A'a Maman Siyama ba haka ake a rayuwa ba, haka kamar cin mutuncin ne, ai bamu sani ba, kuma kike gaya mana babu ruwan mu da rayuwarta, Buhayyah Allah ya bawa Innarki lafiya ki zauna a jikinta har taji sauki sai ki dawo," inji Mama, "Gaskiya ki nemi waya, ƙatuwar buduwar babu waya," gyada musu kai nake har na rakasu bakin hanya, mika min abu Mama tayi tare da cewa. "Kema Y'a ce kamar kowa, ki bar kuka bana jin dadin kukanki nan. Sannan ki kula da lafiyar Innarki. " Haka suka ta bani hakuri har zasu shiga mota Sawwama tace min. "Sannun dama duk wannan iyayin da shishigin shegiya ce baki da Uba? Toh wallahi kamar a kunnen princess Natashah." Ta faɗa tare da tafiya. Zama nayi a bakin hanyar nayi kuka na kuma yin kuka wanda tunda nake a rayuwata ban tab'a kuka irin na yau ba, sai da naga kafa ya fara daukewa na nufi gidan. --- "Nafeesah ni dai yarinyar tayi min wallahi, tana da nutsuwa da kamala, gata bata son hayaniya baki daya." Inji Mama, "Amma yadda matar nan tayi mata babu dad'i da alamun basa son zaman su a gidan kawai kamar dole ce tasaka suke zaune dasu." Haka suka yi ta yi tare da hiran har suka isa gidan Aunty nafi suka ajiye ta, sannan suka koma gida, tun a hanya Sawwama ta gayawa kawayenta Buhayyah Shegiya ce. Haka suka bude grp aka yi ta hira, a grp din su na su huɗu. -:- Washi gari A bude baki dai ya sha ruwan zafi, kallon su yayi tare da cewa. "Kun sauya me aiki ne?" "A'a Maman ta ne ba lafiya, tana gida" "Wacece nake gani kullum da jan baki kamar an watsa akuya gari" "A'a ba ita bace. Wata mata asali ce, Siyama kake gani. Ita kuma Buhayyah ke girkin." Ta faɗa tana cin abincin ta cikin sakin rai. Tabo ta Mabrooka tayi sannan tace mata. "Kamar Ya bata da asali?" "Eh Shegiya ce, aka yi cikinta Baban Siyama ya ams..." "An tambaye ki ne shiga rayuwar wani? Better mind your own business" inji Mai Kano, Tura baki tayi tare da cewa. "Tunda Yarinyar nan tazo gidan nan kowa ya damu da ita, sai kace itace Y'a a cikin gidan kwarkwasa fidda me gida da gidan shi." Inji Sawwama, .tana fada tare da tura bakinta. Shi kam tura abincin yake dan ya fahimci girkin matar shi ce, yana gamawa ya mike abin shi. Haka ma da Asuba sai da Papa yayi magana. "Ina me abincin ku ne? Har yanzu bata dawo bane?" "Eh wallahi Amma ina gani gobe zata dawo." Haka suka tashi cikin kewar abincin Buhayyah. -:- Alhamdulillahi jikin Inna da sauki sosai, dan haka na shirya na nufi gidan aikina. Dan haka na shirya da wuri ba nufi gidan, ina shiga duk suna falo. Suka zuba min ido. "Allah yau tun yanzun ki nufi kitchen, domin sai kin biyani bashin abincin kwana biyar da hanci ba." Inji Moddibo Murmushi nayi sannan nace. "Toh Yaya Mai Kano!" "A'a Ni Adam ne shine wato Moddibo, na miki magana. Shi kuma wancan me Kano ana sallah zai koma London." Murmushi na kuma yi sannan nace mishi. "Toh na gane shi, kai baka saka glass amma shi da wancan mutumin suna saka glass. Mama Ina kwana ya hakurin rashin zuwa na." Na fada ina kallon Aunty Mufeedah da take aiki. "Aunty Mufeedah!" "Yau fried rice, da rice cake, miyar egusi, sai Chicken sauce and coslow sai kunun gyada da kosan masallaci, sai fruit salat." "Ok Ma" na juya tare da fara aikina, kamar me. Shigowar Mama tace min. "Tuwon Dawa na Papa." "Toh bari na daura miyar kafin nan da karfe biyu na kad'a miyar." A hankali na fara daura aikin shi, ina gamawa na daura aikin gidan na wanke wake, sannan na zuba a injin din da suka ajiye a kitchen ɗin na fara aikin shi. Ina gamawa na buga sannan na fara aikin soya. Kafin karfe biyar na gama kome, fitowa nayi bayan na wanke kayan da na b'ata. "Buhayyah, baki da waya ko?" "Eh sau biyu ina sayar me toci ana sace min shine na gaji da rakiyar asara" Dariya suka saka tare da kallonta wai ta gaji da rakiyar asara. "Kuma nawa kika saya?" D'aga kai nayi kafin nace mata. "Eh toh na farko na dayae secon ce, na biyu ma haka.kawai sai na daina" dariyar da Me Kano yake ne ya bani haushi. "Dama kun tambaye ni ne dan kuyi min dariya?" Na tambaye su ina b'ata rai. "A'a wallahi yadda kike maganar ce da mugun ban dariya," inji Mufeedah tana barin falon, can sai gata da kwalin waya ta mika min tana faɗin. "Sabuwa ce tun a London na saye ta. Sai gashi Ya Asad ya kawo min iphone daga Japan shine na ajiye wannan. Ashe kece zaki yi amfani dashi." Wani irin kallon wayar nake bakina yana rawa, hannuna ma haka. Tsabar farin ciki sai na fashe mata da kuka ina kallonta. "Thank You so much" Dariya tayi sannan tace. "TOH gashi ki sayo layin mtn" haka nayi ta godiya tare da bude kwalin wayar. "Idan kin gama kallon wayar kizo ki dauki abincin ku domin Siyama babu alamar zata zo." "Toh. Mama don Allah ki taya ni mata godiya" haka na shiga ina bude kwalin wayar sannan na daukar akan abincin mu., Bayan ta gama zuba min. Na rufe kome ashe basu rufu ba na basket dina, ina fitowa nayi musu sai da safe murnan sabuwar waya ya hanani kallon gabana, kawai ban san ya aka yi ba, muka yi karo dashi kayan hannun shi suka zube haka nima kuma wayar ta fado tare da rugurgujewa. Basket dina ya fadi can ya watse. A da mugun sauri na bi wayar ina kallon yadda screen ɗinta ya fashe sai da naji hawaye ya zubo min, kallon kayan shi nayi ina kuka na tattara mishi sannan na d'ago kai na. Nace mishi. "Kayi hakuri wallahi ban sani bane" na cigaba da kukan bakin ciki ga koshi ga kwanan yinwa d'ago kai na yayi tare da kallon yadda na lumshe idanuna. "Kina kula da gabanki." Janye fuska na nayi tare da cewa. "Kayi hakuri" na kwashe kayana na bar gidan idan na tuna da wayar da ta fadi kuka ne yake kuma kamani har na iso gida, tunda na shiga daki nake kuka kamar me Innah ma ta tambaye ni naki bata amsa. Sai dai me? Muryan shi kalaman shi sunki daina yawo a kunne na, duk da ban kalli fuskar shi ba, wannan shine Baban su Aroosh. Zama nayi tare da kurawa wayar ido, amma ba shine yake kan idanuna ba. Cove shoe dinshi da suit din jikin shi fararre lumshe idanuna nayi wani irin tsoro da bugun zuciya ya kamani sai da na rike kirjina. Na shiga uku, meye yake shirin Faruwa dani. A'a It's our first meet shi yasa nake jin kamar wani abu na daban amma ba kome bane, sai kawai ganin shi da nayi. Dakyar nayi sallah isha da shafa'i da wutiri, ko dogon addu'o'in banyi ba na kwanta. ..... Ya manta da ita sabgar gaban shi yake kawai, har ya gama sannan ya karb'i shayi ya fara sha. A izuwa yanzun Mabrooka ta fara tsanar shayin da yake sha yana santin shin nan..dan haka koda asuba dauke na su tayi tare da da zubda shi.. sannan ta dafa mishi. Bawan Allah nan yana kurb'a furza yana faɗin. "Ina shayin da ake kawo min ba wannan ba." "Toh wallahi ni ba zan yarda ba, haka kawai yarinya sai kace mayya kullum kaci a abincin ta sai ka yaba, har kasan banbancin abincin mu da nata ba zan yarda ba." Murɗe hannun ta yayi cikin nutsuwa. "Ke kin isa ki hanani tafiya da rayuwata yadda nake so ne? Duk wannan haukar da kike ban ma san yarinya ce ki babba ce take girkin na dan haka be careful wallahi" ya faɗa cikin bacin rai. Tare da sake hannunta, fita tayi daga dakin tana kafta mishi rashin mutunci, yana cikin haka Alhaji Ibrahim Amin Danrimi ya kira shi, ya gaya mishi an kai sadakin shi na gurin na tasha. Haba jama'a masifa yake a daren har aka yi sahoor anan yake gaya musu shi zai je har fada ya gayawa Mai Martaba baya son magana. Basu kuma shi ba, dan sun zuba mishi ido, suka shirin ganin ikon Allah. Itama Mabrooka bata fito ba, dan fushi take dashi. ...... Da gari ya waye nazo na fara aikina, cikin nutsuwa nake tafiya har na shiga masarautan. Suna zaune a inda suke zama da yan iskan abokan shi. "Amma Prince Khamil wancan Yarinyar zata dace da kai duba da kyau akwai kayan abinci kuma irin su idan ka fara cin su bakaramin dadi zasu yi ba." D'ago kai yayi tare da zuba mata ido. Idanun shi ya sauka akan kirjinta wanda suke tsaye curr daga nesa kamar an hura baloon. Shafa sajen shi yayi tare da cewa. "Ka bari ranar sallah zamu gyara mata zama, kuma yadda take tafiya alamar bata yarda an cita ba, Ni zan fara cin abata. Na koya mata shan abata.... Warning. This article contains pornography and sex warnings for girls and widows ... 7/9/21, 8:04 PM - Buhainat: 1️⃣1️⃣ Haka kawai jikina ya bani ana kallona, dan haka ka kuma nutsuwa sosai ina tafiya. Tare da kara kame jikina har na isa damar su. Cikin daga murya yace min. "Ki gama kamewarki ni kuma zan fanshe dukar da wancan jahilin yayi min" cikin sauri na bar gurin sabida tsoron da ya dirko min, koda da na isa gidan. Gaida su nayi sannan na fara aikina, cikin nutsuwa sabida na bar Innah jikin yana son motsawa. Sam na manta da batun wayar dake yau sinasir za ayi, wanke shinkafar nayi, tare da wanke yin miyar kub'ewa. Ina gamawa na fito sallah, a falon ina idarwa, aka shiga hira. Kallona Aunty Mufeedah tayi tace min. "Ina wayarki?" Zaro idanu nayi na fara inda inda . "Humm, ai na manta dashi" "Toh kin sayi layine?" Nan ma na shiga ƙoƙarin musu karya. "Ai na fa.." "Yayan matsiyata basu saba rike babbar waya ba." "Baki da hankali ne? Baki iya magana ce? Ko dan bakin san darajar dan Adam bane?" Ya fadi haka tare da saukowa daga step. "Karamin hatsari aka samu wayar ya fadi, kuma nasan ya lalace domin." "Ina ta san darajar shi?" A fusace ya juya kan Sawwama dan tun da ta fara maganar yayi mata magana ya dace tayi shiru. Sai da ya dauki remote ya wurga mata, ta gudu. "Mai Kano ka kaita Mall ta zab'i wayar da take so" "Kamar Ya? Zaka sayawa Yar aikin waya? Wallahi ba zata sab'u ba, bayan gama yabar girki ta bai isheka ba? Duk tulin kunyar da nake nuna maka bai maka ba, sai ka kure hakurina toh wallahi ba zaka saya mata waya ba. Shegiya mayya kin zo zaki dauke min hankalin mijina yar matsiyata talaka fakiri yar wanken wanke da shata" Takowa yayi gabanta tare kallon Buhayyah wacce itama ta gama firgita da abinda Mabrooka tayi. Tare da cewa. "Umma ce zata gaya min haka, ke da nake aure baki isa ba. Abdullahi ka dauki Yarinyar ka saya mata wayar da take so" Daga haka ya fita bai kuma bin ta kanta ba, fada Mother tayi mata amma ta haura sama, dan haka nima cikin sauri da tsoron su na bar gidan Mai Kano yana min magana ina na kula shi. ..... Ina isa gida na sauke ajiyar zuciya, ina godewa Allah da ya kai ni gida, koda muka yi bude baki kwanciya nayi dan na gaji ainun. Ina barci naji kamar nayi fitsari ina dubawa naga ashe period na fara gashi yana matukar bani wahala, haka na duba magani na nasha. Tsabar tsoron kar ya kamani. Dan ina wahala. Har gari ya waye, ciwon ciki nake tare da murkusussu.. dakyar na shirya ina ƙoƙarin b'oye ciwon. Na gayawa Umma zan tafi. "Kiyi hakuri baki da lafiya" "Umma bari naje" Haka na tafi. Ina fama da zazzabin. Ina shiga harabar gidan, "Yawwa Beauty gashi can a falon ki dauka kiyi mishi godiya dan bai fita ba." "Ok Nagode sosai" na fada tare wucewa a hankali ina rike cikina. Har na shiga cikin gidan. "Yarinyar nan bata da lafiya" Haka na shiga na sami su Natashah da Mahirah da Nishat sai Sawwama da Mabrooka. Gefen su Siyama ce tana fadanci. Had'iye yawun nayi tare da cewa. "Sannun ku" na wuce kitchen, muryan Mama ta fita ita da Mufeedah zasu tafsir ya sani fitowa muka gaisa. Da sauri ya dauko yana waya ranshi a b'ace ban sani ba a hankali na zubawa tafiyar shi irinta Sadaukan maza. Kwarjinin shi da kiran shi sun kuma bayyana kiran shi cikar halittar jikin shi kawai abin duba ne. Haka zuciyata take kisina min, dan haka na ce mishi. "Nagode Yallabai.." "Kiyi min shiru!" Ya daka min tsawa, bayan Mama na boya jikina yana rawa, sai masifa yake ta wayar tare da barin gidan. "Kyale shi rigima yake ji tun jiya da dare," Gyada mata kai nayi, sannan suka fita. Rufe gidan Sawwama tayi wani irin murdawa cikinta yayi. Juyawa da zanyi muka yi ido hudu da su, tsoro ne ya kuma kamani na had'iye yawun tsoro. "Kunga wayar, iphone 12pro. Yau zaki ci Ubanki da baki sanshi ba. Yar karuwa kawai." "Indai akan wayar ce don Allah ku dauka kuyi hakuri ba zan kuma." Marina Natashah tayi tare da janyo hijab dina suka fito dani falon. "Zanci Ubanki mutumin da zan aura kike shiga sabgar shi? Idan ma ɗan fuskar ki da yake kamar an zubawa rubebbiyar abinci miyar kuka sai munci uwarki" ta shiga marina tare da dukana, ba iya daya ba hatta Sawwama Mabrooka zungure min goshi take. .haka suka dake ni.. tare da cire min hijab dina, rike hijab din nayi ina kuka. "Don Allah duk abinda zaku min karku cutar da mutuncina" "Sawwama dauko min dutsen guga na goge fuskarta Shegiya mu muni kamar bakar ƙaddara" inji Natashah..wani irin tsoro ya kuma kamani lokacin da suka jona iron din da wuta. "Don Allah kuyi hakuri daga yau ka bar aikin ma, ba zan kuma dawo ba. Siyama ki gaya musu wallahi ba zan kuma dawowa ba." "Kan Uba Shegiya a haka da hijab kin dauke hankalin mutane duba gashinta Aunty Mabrooka, dan Ubanki sai mun yanke shi damu kike magana, bamu almakashi" Karar takalmin shi wanda ba haddace daga shekaranjiya zuwa yau, ya sani kallon step din, shine fuskar shi babu yabo babu fallasa kowa ganin shi ya sha jinin jikin shi. Murmushi yayi sannan ya dawo falon ya zauna yana kallon mu, tagumi ya zabga. Ya jima yana kallon mu kafin ya cewa matar shi. "Na zata idan na kawo wani abu me muhimmanci zaki iya tsare min shi ba tare da wulakantashi ba? Wannan Yarinyar Mahaifiyata ce ta dauke ta domin taimaka muku aiki kwandala na bana biyanta. Ban san mahaifiyar ta ba, ban kuma ɗan daga inda take fitowa ba, abin da na sani girkinta ya ishe ni." Takowa yayi tare da ɗaukar hula na ya mika min, sannan ya dauko hijab din, kallonta yayi da wutsiyar ido yana kallon yadda yadin material din ya kwanta a jikinta luff, kallon kirjinta yayi suna cike bam wani irin yanayi ya tsinci kansa da sauri ya mika mata hijab din. Sannan ya cigaba da cewa. "Ke. Da ake bina na aure ki shine kike wannan haukar? Keda girkin ma kasa wucewa kika yi sai namiji irina zaki yi faɗa a kaina,". Murmushi yayi sannan ya kalle Mahirah yace mata. "Ke bana ce kar na kuma ganin ki ba? Nishat ke kina da hankali, ko daina biye musu..ke kuma Sawwama sai na fasa miki jiki duk abinda kike ina sane dashi yau Ni dake sai Allah, ke kuma kar naga kafarki a kasa. Muje ke" A hankali na fita yana bin bayana, ban san inda xan nufa ba . Har ya wuce gurin motar shi, horn yayi min na juya gurin motar. A hankali na shiga bude kofar baya, sauke glass din nayi yace min. "Waye drivenki?" Gaban motar na koma, a hankali na shiga na zauna. Ina rufewa ya ja motar a guje muka bar gidan, suna kallon mu. Tunda na shiga motar nayi shiru tare da lumshe idanuna nayi, tare da juyar da kaina. Kirjina na bugawa. Asibiti ya kai ni, aka bani magani da allura dan dama ina fama da ciwon ciki. Dan kin magana nayi a gaban shi sai da ya fita na gaya mishi ina ciwon ciki nake sai kuma bayanin da nayi mishi. Murmushi yayi ya tare da rubuta min magani, ina fitowa ya shiga tare magana da likitan, yana fitowa ya kalle ni tare da tab'e baki. Tafiya yayi ya barni a gurin motar shi, can sai gashi da wani mutum, ya mika mata sannan ya bude mata motar tare da kunna mata AC, sannan ya rufe motar. Har ya fita sai ya kuma dawowa ya buɗe. "Karki sake ki tafi wani gurin, stay here a will be back Soon" Gyada mishi kai nayi tare da lumshe idanuna, har ya tafi ina kwance a gurin, na fara Barci. -::- Kallon su Mama tayi Mufeedah da Aunty Nafy suka ce. "Taya zai fita da yar mutane babu dalili?" Cikin kuka Mabrooka tace. "Ga shaida ya saya mata Iphone, sannan ya dauke ta a sabuwar motar da ko daukata Yar shi bayi ba, shine ya dauki yar aiki." Ta faɗa tana kuka tare da kallon Mama. Kiran Amnah ce ya shigo mata, tana kuka take gaya mata. Irin abinda ya faru. Cikin fada da cin mutuncin tace mata. "Ai muma a Tankara zamu yi sallah Insha Allah muna zuwa next week" Shiru tayi tana ajiyar zuciya, kafin tatashi a falon ta barsu falon. Wasa wasa sai gashi har karfe biyu babu Asad babu Buhayyah. ..... Bude kofar aka yi na farka ina kallon shi, sake lumshe idanuna nayi tare da gyara zaman na, dan na zata mafarki nake. A hankali ya zaro wayar shi, ya shiga abinda yake gaban shi. Kura mata ido yayi sannan yana tuna yadda ya ganta d'azun. Lashe bakin shi yayi sannan ya yadda motar, Dake yasan abinda yake damunta bai mata maganar sallah ba, har suka isa gidan yana mamakin yadda take barci kamar ta sami d'akinta. Tunda ya shiga cikin gidan ya tsaya bai fita ba kuma bai kashe motar Ba, karshe wayar shi na bude ya juya a hankali tare da ɗaukar Laptop din shi. "Innah don Allah ki kai ni, gurin dangin mu." Ta faɗa a shagwaɓe. Yarrr yaji yaji wani abu ya tsaya mishi a ranshi, ya kura mata ido, a hankali ya dauki Laptop din yana kallon ta. B'ata fuska tayi tare da tura baki. Kafin kuma ta razana tare da kare fuskarta, tana cewa. "Toh ni ina ruwa na, ku dauke wayar Ni dai karku ta b'atani" ta faɗa tare da sake kuka. *Drama queen* ya faɗa a hankali yana kallon yadda take mafarki. Buga motar aka yi ta side din da take kwance. A hankali ta bude idanunta tare da yin mika. "La! Yallabai" na shiga zare ido. Zan fita. "Common dauke min maganinki nan" ya wani b'ata rai kamar an mishi laifi. Dauka nayi tare da cewa. "Nagode" na fita da sauri. "Ina wuni?" "Lafiya!" Na wuce shiga cikin gidan nayi yabi Ni da ido, sannan ya shiga motar yana kallon yadda Aminin shi yake bin Yarinyar da tafito motar. "Asad ya dai? A ina kasami wannan kayan?" Daure fuska yayi sannan yace mishi. "Mind your mouth" "Toh nayi shiru, amma d'azun Amnah ta kira ni fa akan matar ka da Yar aikin ta." "Hmm!" Ya fada tare da Cigaba da aiki da wayar shi. "Tace wai baka cin abincin ta sai na yarinyar baka yaba mata sai yarinyar" "Hmm" "Toh wai jiya kasayawa Yarinyar irin phone dinta, yanzun kuma ka dauki yarinyar a motar ka daka saya ko Yarka baka dauka ba" "Next!" "Shine ta kawo karanka!" "Toh Alhaji Ahmed Amin, kawai saura ko na fita?" "Karka mai dani sakarai mana" Murmushi yayi sannan yace mishi. "Sarautan da ya dace da kai kenan ai. Wato Mabrooka bata san matsayinta ba, shi yasa take kure Ni, ka gama ko har yanzun da saura?" "Kaga Man ka tsaya muyi magana daya. Ka fita harkokin yarinyar." Ya fada mishi tare da kawo mishi wasu dalilai, takaici yasa Asad gyada kanshi zai fita a motar, Bashir ya rike shi. Nan suka tsaya suka yi magana sosai, sannan yake gaya mishi wallahi bai tab'a kawowa ita take girkin ba, shi dai ya sani sau biyu kenan yana taimaka mata, so shi baya son damuwa duk abinda taga yayi mata tayi amma ba zata mishi ra'ayi ba, hakuri Bashir ya bashi. A hankali suka fito tare da sallama, shi ya nufi gidan Bashir yayi tafiyar shi. Lokacin da ya shiga falon ya same mu a tsaye na kasa cewa kome sai kuka nake. Ba wai dan ina ganin arahar kukan bane sai dan yadda Mama take ta min faɗa, akan abinda aka gaya mata babu bincike.... Warning. This article contains pornography and sex warnings for girls and widows ... 7/9/21, 8:04 PM - Buhainat: 1️⃣2️⃣ Nad'e hannun rigar shi yayi tare da zama, yana kallon yadda take fada. "Ke ko tausayin maraicin kiyi ba, taya zaki zo kina daukar abinda ba naki ba" "Meye ta dauka?" "Na dawo nake niman ta naji wai ta bika bayan ta shiga dakin Mabrooka ta dauki mata kudi shine suka mata fada kai...." "Mommy! Karya suke yi.".ya faɗa yana kallon matar shi. Mai da kallon shi yayi kan Buhayyah da take kuka, yace. "Hmm" juyawa nayi na kalle shi sannan na juya zuwa kitchen ban iya cewa kome ba, haka na gama aikin na Ni da Aunty Mufeedah. Shigowa tayi zata bangaje shi na matsa mata, ashe ban tsira ba. Ta kai hannun zata dake ni Umma ta shiga tsakanin mu. "Ince duk akan girki ake wannan masifar? Daga yau ke Mabrooka kiyi naki da mijinki, mu kuma Buhayyah ta mana, tunda ke baki da girma sai na jikinki" Shi kenan na samu sauki, daga lokacin ta koma sama da girkinta mu muna yi a kasa, ga yaranta ina son su. Kodan yadda nake jin girman Ubansu a raina. Haka na boye abin sau dari idan zamu hadu bana kallon inda yaƙe. Kuma bana tab'a jin nayi wani motsin da zai gane ina kallon shi. Tunda ta amshi girkin su,aka fara tsiya tsiya dashi baya ci sai na su Mama. Karshe har fada suka yi ya shure takalmin shi yayi tafiya abun shi. Ana jibi sallah aka bamu kayan sallah a dinke, Ni kala hudu Siyama biyu, sai kuncen da Aunty Mufeedah ta bani wanda dayawan kayan ma bata tab'a sawa ba. Katon akwati haka ta bani. Nayi ta mata godiya, sannan na bar gidan, bayan tafiya ta babbar Yayar su tazo. Ban san me ya faru ba. Amma washi gari ina shiga cikin gidan. Ta fara min rashin mutunci. Sai da Mama tayi mata fada bayan mun yi aiki har mun gaji a gidan na sha ruwa sabida mun yi snacks. Haka na gama Moddibo da Mufeedah suka rako ni gida. "Zaki zo kallon hawan Sallah ko" "Wallahi ban tab'a zuwa ba, amma zan zo." Haka muka yi sallama na wuce gidan. Washi gari. Muka tafi idi, bayan na dawo ban koma gidan ba. Sabida tun jiya na bar musu kome. Siyama ce ma ta koma da safe, bayan mun dawo idi ma ta koma,.ina zaune naji wayata tana kara. Bakuwar Number ce bani da number kowa sai ta Mufeedah da Siyama. "Assalamun Alaikum!" "Baki zo ba kin karb'a kudin aikinku ba, kizo maza ina jiranki" "Toh Mama" na nace mata, kallon Innah nayi tare da gaya mata abinda zan je nayi, cikin sauri na shirya na tafi. Ina fita na sami napep, dake naga ana bikin sallah mayafi na saka a saman riga da zanin jikina. A bakin kofar fada aka sauke ni na ciro kudin daga side bag na bashi sanan na shiga masarautan a hankali, take tafiya. Matasa ne na hango a saman dawakai, ban lura da su ba ma, kawai yan iska suka yi kai na da dawakan nan. Baki daya na wani rud'e jikina har rawa yaƙe. Na rasa inda zan saka kai na, fisgo ni da akayi ya sani rintsa idanuna, wanda sun kai minti goma a rufe kafin na bude akan shi. Kallona yayi sannan ya mike tare da nufar cikin gidan, yana sanye da Kayan sarauta yayi mishi kyau, da sauri na bi bayan shi har kofar gidan su ya tsaya, ina shiga na juya na kalle shi tare da cewa. "Thank You sir" Bai kula Ni ba haka ya juya abin shi, domin yana da abin yi. A hankali na tura kofar gate din zuwa cikin gidan. Kasa shiga nayi ina zare ido, domin gidan cika yake da dangin su. Kamar dan koma Aunty Nafy tace min. "Shigo mana!" Tana kofar falo, a hankali na shiga tafiya kamar wacce kwai ya fashe mata a cikin ta, ina jin yadda kwayar idanun jama'a ke yawo a kai na, ina shiga wata yarinya tazo ta bangaje ni. "Miss Snatches foolish idiot useless." Kallon yarinyar nayi bakina a sake ta shige bata Kula Ni ba, shiga cikin falon nayi a hankali. Da sallama idanuna ya sauka akan videon ranar da suke dukana ina kuka. Juyawa suka yi tare da kwashe min da dariya. Dukkan su har da manyan su. A hankali na juya zan bar gidan. _Ai Shegiya ce haka uwarta ta kawo ta malam ya rike su, basu da asali gashi dama ance sheg...._ Kukan da nake ne me mugun cin rai ya hanani ganin gabana, dakyar na daga kafana zan fita naji wani irin jiri ya tafi dani, na zube a jikin shi. Kura musu ido yayi yana kallon tv da yake dauke da videon Innah larai, ya rasa meke damun su akan Yarinyar nan. A hankali ya ture ni gefe sannan.ya wucewar shi cikin gidan. "Aunty Amnah ba na gaya miki yarinyar karuwa bace toh kin gani da idanunki." Daukar keyn mota tayi tare da rike hannuna muka fita, tunda ta sani a motar ta kalle ni, "Kar na kuma ganinki a cikin gidan mu, idan ba haka ba zan saka a lalata miki fuskar ki. Mu bana auren matsiyata kuma Bama auren mara asali, dan haka ki koma ki tambayi uwarki kwarton da yayi mata cikin..." Rike kan motar nayi muka tafi kamar zamu gwari Babban mota, d'ago kai nayi. Sannan na fita a motar. "Insha Allah daga yau na yanke alaka daku ko wacce iri ce" Na fada tare da barin motar, ina kuka. Karshe ina isa gida Aunty Nafy ta kirani, kin dauka nayi. Ina shiga cikin gidan, na zauna ina kallon Innah. "Daga ina muke? Waye Ubana?" Na fada da mugun karfi, kallona tayi hawaye na zuba mata, ban tab'a sanin ina da zuciyar da zan yi faɗa da Uwata ba, sai da na hauka ce mata. Ta rasa yadda zata yi dani, har Innah larai sai da tayi min magana na ki kulata ta. A daren Mama da Aunty Nafy da Aunty Mufeedah suka zo, sunyi juyin duniyar nan na kula su naki yi, haka suka ajiye min hakkina zasu tafi da wani abu. "Ku dauki kayan ku ai dubu biyu nace ku biya ni, dan haka ya ishe ni" abin yayi matukar basu mamaki amma basu kula ni ba. Haka aka yi hidimar sallah bana kula kowa, kwana biyu da sallah sai ga Mama da kanta, ranar kan kuka nayi ta mata, dakyar suka samu na sauko akan zan musu aikin sati biyu kafin su koma. Tunda na koma wulakancin yake kara hauhawa, a bakin Aunty Mufeedah nake jin wai Ya Asad ya saka aka dawo dani zai biya ni. Haka kullum sai na shiga nayi musu abin buda baki, zan dawo gida. Ranar da na cika sati daya matar shi ta tare ni zata dake ni, bai ce kome ba, sai da na tafi ya sami Maman su yace mata. "Wannan yarinyar da tasan darajar kanta ba zata tsaya takara akan yarinyar da ko kallo bata ishe ni ba, Mother Ni da Ubangiji na, nayi alƙawarin ba zan mata kishiya da son raina ba, amma baki daya ta azzara min lallai sai na amsa mata ina soyayya da wancan Yarinyar? Umma bata yi kishi da Natashah wacce za ayi bikin bayan babban sallah ba sai wannan da babu abinda da ya dame Ni da ita, ta koma gurin Amnah tunda ni ban iya kula da ita ba sai Amnah ta tafi karta zauna min a gida." Kuka take sosai ta rasa abinda zata fada, mishi baki daya, cikin tashin hankali tace. "Don Allah mother kisaka baki ba zan kuma ba, don Allah yayi hakuri." "Toh ta baka hakuri sai ka huxe balle kuma kwana nawa zamu koma Abuja kuma a gidanku zaku koma, sannan yarinyar nan tana mutuntattaki amma kike kokarin watsar da girmanki. Kwana nawa ne mun bar garin." Tashi yayi ya bar musu gurin, domin yana rike da abinda Amnah tayi mishi Yayar shi akan Mabrooka shi yasa yake jin zafinta. Kuma maza suna da wannan ɗabi'ar, basu cika son aka kai karar su. --- A gajiye na fita daga gidan, gaba na ne ya fadi sakamakon hango Khamil daga nesa, kamar zan yi kuka da haka suka tawo ban san meye a ranshi ba. Kawai yana zuwa ya fesa min wani abu a fuskana. Tafiya nayi zan fadi ya rungume ni. Da sauri suka saka ni a motar shi, suka nufi bayan masarautar, da ni. Ya fito kenan ya hango kayanta a can ga motar Khamil ya bazama da gudu, yana mishi dariya tare da kallon shi. Juyawa yayi zuwa cikin gidan ya dauki mashin din Mai Kano. Ya fita da sauri, b'ace mishi suka yi. Su kuwa can gidan bai suka kai ta, wani tsohon gidan tarihi suka kai ta, dan akwai hubaren Sarki Saminu a cikin gidan, suka zuwa suka fitar da ita, tare da shigar da ita. Kwantar da ita suka yi tare da yaga hijab ɗinta, kafin ya kalli abokan shi. "Ku fita na ji da ita" fita suka yi tare da gadin bakin kofar, d'aga rigar ta yayi sama, tare da kallon bra ɗinta, wani irin abu yaji tare da cika mishi wanda da lenght dinshi tayi, fitar da nonuwarta yayi tare da matsa shi yana murza bakin, yana ji kamar yau ya fara tab'a tender breast, a hankali ya janye skirt ɗinta, tare da jan whiter pant ɗinta, wanda yake match da bra ɗinta. Ya fara murza shi yana ƙoƙarin jan xip din shi sai ji yayi an kai mishi wani mugun duka a keyar shi. Da sauri. Asad ya isa kanta tare da taimaka mata sannan ya dauko ta, ya gyara kayanta, sannan fita da ita a kafad'ar shi, yana fita ya rasa yadda zai yi da ita. Kawai ya kira Mai Kano ya kawo mishi motar shi. Can kuwa sai gashi nan yazo. Saka Buhayyah yayi motar, sannan ya koma cikin gidan yayi ta dukar gaban Khameel sosai tun yana suke har sai da ya farka, ya cukume wuyar shi yana huci. "Wallahi na kuma ganin ka tako inda Yarinyar take sai na kashe ka! Tunda baka ji warning da nayi maka ba" Ya wurga dashi tare da fita daga gidan. "Ya Asad lafiya?" "Hmm ka duba cikin, please bana son mother tasan wannan batun, sannan ka min kwantancen unguwar su." Nan yayi mishi kwantancen sannan ya ja motar suka bar masarautar, shiga Mai Kano yayi cikin gidan ya sami Khameel kwance ga abokan shi a bakin kofar, mamaki ne ya kama shi, dama haka ne? Nan ya fita ya barsu a wannan halin. Yadda ya fita da ita baki daya ya rasa inda unguwar yake haka yayi ya yawo har dare ya raba, yana zaune da ita a cikin motar tana barci. Turawa Mufeedah sako yake son yi toh baya son magana, haka ma yayi yunkurin turawa Aunty Nafy, karta zarge shi ya sa ya koma gefen bakin hanyar kofar fada, ya kashe motar shi yana kallonta yadda take barci, saukar mata da kujeran yayi tara da dauko gogaggen babban rigar shi ya rufa mata. Yana zaune a gurin da ita, yana ganin kiran Mabrooka bai dauka ba, haka tayi ta kira. Sweet mother, Mai Kano da yasan kome bai kula niman shi da ake ba, sai ma tura mishi sako da yayi da cewa. _Karka manta a zagaye da rayuwarka akwai kane mata da Y'a mace yarinyar Mariniya ce ka kula da lafiyar na. Kuma ka ambaci sunan Allah zai tsaya maka domin idan mace da namiji suka keb'e na ukun su shaidan ne_ Duk da basu cika shiri ba, amma kuma yana jin dadin tunatarwa da yake mishi a duk lokacin da ya nemi kauce hanya, tura mishi yayi da cewa. *Insha Allah zan kiyayye addinina da martabar Ahalina da kai na* Murmushi Mai Kano ya Turo mishi yana kallon wayar, ya yarda da dan uwan shi amma baya son haka ya zama abinda zai cutar da rayuwar ahalin su,dan zina ba iya kai take tsayawa ba har Zuri'ar zuri'arka tabawa take. Warning. This article contains pornography and sex warnings for girls and widows ... 7/9/21, 8:04 PM - Buhainat: 1️⃣3️⃣ A hankali ya kwanta idanun shi a rufe, d'an juyawa kadan yayi yana kallon yadda fuskarta ya kuma kyau, lumshe idanun shi yayi yana tuno ranar da ya samu su Mabrooka suna cikin kaniyarta. Rigar jikinta ya kwanta luff, sannan ya bawa bra ɗinta damar fita da kirjinta, kumshe idanun shi yayi kamar me jin barci. Nan kuwa idanun shi biyu. Mita ta fara cikin barcinta, tare da juyawa tana kuka kamar wacce take ido biyu, "Innah ta don Allah ina dangin mu suke?" Ta faɗa a shagwaɓe, tsigar jikin shi ne ya mike yarrrr, "wannan Yarinyar wato sakalci ne yake damunta ko me?" Ya tambaya yana kallonta. Yana kwance a gurin har kusan karfe biyu na dare. Kafin barci ya dauke shi a guri, kwantar da kujeran motar. Yana fuskarta ta. A hankali ya lumshe idanun shi, sake bude idanun shi yayi akanta, tare da kurawa bakinta me d'an fad'i, shafa bakin yayi tare da kai hannun shi fusakarta, yana shafawa. Shashekar kukan yaji ya bude idanun shi. Ganinta tana kuka yasa shi tap din ta, har ta koma barci. Daga nan shima barci yayi gaba dashi ya manta shaf a inda yaƙe. -:- Tun tana zuba ido zuciyarta sai rawa take da tsoron halin da yar ta take ciki, kowani bugun lokacin kamar da zuciyarta yake bugawa, haka tayi ta raba idanun ta, har zuwa wayewar gari. Tana zaune a gurin hawaye na zuba mata me zata cewa Allah? Innah larai da Siyama suma hankalin su yayi mugun tashi duk da Siyama tasan haka zai faru dan itace ta basu lokacin da Buhayyah take fitowa daga cikin gidan, haka tayi ta kiran Number Princess Natashah da Mahirah da Nishat, dukkan su basu farka ba. Gashi halin da Innar Buhayyah take ciki yana mugun d'aga mata hankali, dan tunda yaga tana kuka ta fahimci fargaba take da halin da yarta take ciki. -:- Bude kofar motar da yayi ne ya sani bude idanuna kan shi, tare da kallon inda nake, babu mayafi ba dan kwali, dafe kirjina nayi na ce. "Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun." Ta faɗa tare da kallon shi,kayana na dauka dake sit din baya, na saka hijab ɗina. Sannan na fara ƙoƙarin barin cikin motar. "Ke ki nutsu! Meye ya hadaki da Khamil?" "Ni babu abinda ya haɗa Ni dashi" na fada ina ƙoƙarin barin cikin motar. Ina fita na gyara zaman hijab dina tare da fita bakin hanya, na sami napep din da na tara. Ban bashi kudi ba sai da muka isa na shiga gidan na dauko kudin sannan nazo na bashi. Ina shiga na nufi ban daki. "Dawo yar iska, ina zaki shiga zaki wanke mana dattin da kika aikata a waje;" "A'a Innah wallahi sace Ni aka yi, kuma na kubuta shine ban yi salalolin kaina ba naz..." "Innah ki barta mana, ai bata tab'a aikata wani abu haka ba, kuma tunda yace haka." Shiru tayi bata kuma cewa kome ba, ina shiga ban dakin na kama ruwa sannan nazo nayi alola na gabatar da sallah. Ina zaune naji an rufe Ni da dukka, tana yi tana kuka. "Ni zaki tonawa Asiri? Ni zaki tozartani? Ni zaki wulakanta? A gidan Uban waye kika kwana?" "Wallahi Innah sace Ni aka yi, ban." Dukka tayi min wanda tunda nake da ita bata tab'a ko zungure min goshi ba, tana gamawa tace min. "Cire min wandonki" wani irin rawa jikina ya dauka, domin tun ina primary school take min wannan abun. Idan na jima ban dawo gida ba, zata sani na bude wandona ta duba gabana. Idan ta gama zata make ni tace min. "Idan kika sake wani ya tab'a gurin mutuwa zaki yi kuma Allah ya wurga mutum a wuta." Ina jin haka sai da hantar cikina ya kad'a domin sai ban san meye zance mata ba, kuma wallahi ban tab'a aikata kome ba, sake daka min tsawa tayi. A karo na biyu na cire wandona tare da kallon ta, ina kuka. "Kayanki zaki cire naga jikinki." "Innah wallahi ban aikata laifukan da kike zargina ba." "Toh ko na tashi ne?" Hankalina yayi mugun tashi, ai ki ba yarinya bace, dan haka na kwabe, sannan ta nuna min guri na kwanta, ita da kanta ta bude cinyoyina ta duba. Ina ji tana sauke ajiyar zuciya kafin ta duba kirjina zuwa bayana, sannan tace min. "Kowacce mace daraja ce da ita, Buhayyah nasaba da darajarki yasani razana da kwanan da kika yi jiya a waje, girma da daukakarki ya sani tsorata da halin da zaki tsincin kanki a cikin shi. Buhayyah ke yar babban gida ce,.me dauke da karfin mulki da izza na shekaru aru aru, Kinga laifina dan na kare darajarki? Karki ga laifin ƙaddarar ki, domin ita ce tasani yin haka. Sannan aikin da kike yi a cikin masarautan ya kare daga yau ba zaki koma ba." Gyada mata kai nayi ina kuka tare da komawa gefe, shigowar Siyama ta kirani muka fita sannan tace min. "Don Allah kiyi hakuri, ban san haka abin zai zama ba, amma ince basu miki kome ba?" Kura mata ido nayi hawaye na zuba min nace mata. "Basu min ba, amma kuma ai Innah ta min, sannan kuma kina sane kenan da abin da Prince Khamil yayi min kenan?" Na fada ina kallon ta, rike hannuna tayi tare da cewa. "Kiyi hakuri kinji wallahi ban san cewa." Fisge hannuna nayi hawaye na zuba min nace mata. "Ni ne zata kina jin babu dadi ne akan kawai baki sona ashe tsana ce a ranki? Har dake za a hada baki ayi kidnapped dina, yau da sunyi raping dina kice nayi hakuri it's Destiny? Thank You yau zamu bar gidan nan bawai dan bana son bin wasiyyar Baba ba, sai dan idan na cigaba da zama daku wata rana zaku kashe mu babu abinda ya dame ku" Wuce ta nayi tare da ɗaukar kudina na fita, gidan Maman Uwani naje na samu haya a motar su, suka kuma ce min zuwa nan da kwana uku zamu dawo. Na biya kudin sannan ba dawo na gayawa Innah. Aikuwa ta kama tari har da jini abinda ya bani tsoro har da su.muka wuce asibiti da ita, tunda ta shiga coman bata farka ba. Kamar nayi hauka haka muka kwashe kwanaki bakwai bata farka ba. -:- tunda ta bar mishi motar aka kira shi a gurin aiki ana niman shi, ya dawo gida. Aka saka shi a gaba da surutu wuce su yayi.tare da nufar dakin shi yayi wanka, sannan ya shirya ya bar garin baki daya.. suma zasu zo nan da kwana uku. Sam sun manta da batun Buhayyah sabida ana shirin bikin bude kamfanin Shi, idan anyi da sati Uku za ayi bikin shi da Natashah. Abinda yazo musu basu da lokacin kansu sai na hidimar, dan haka ana kwana biyu suna tura sakon Buhayyah gurin Aunty Nafy, suka bar garin. -:- Tunda ya koma tunaninta da aiki suna mishi caaa, bai da lokacin kowa sai na aiki. Abinci yake ci, na wani best gidan Abincin shi da yake nan Abuja, aka kawo mishi tea ya sha, ajiye musu kudin yayi ya fita. Murmushi yayi lokacin da ya tuna da ita, ranar da zasu rabu. Yasan idan Mother zata dawo zasu dawo tare. Da haka ya ajiye abin a ranshi. Koda zasu dawo ma ya tafi Ghana. Sai da ya kwashe kwana goma sha biyar ya dawo, ranar da ya dawo. Ya kwanta ya huta bayan ta zungure matar shi, koda ya tashi a barci. Ya zo part din Iyayen shi dinning table ya nufa, ya zauna ya fara cin abincin. Loma daya yayi tare da kallon Mother. "Ya abincin haka? Babu dandano ina me muku abincin take?" "Dama ai aikin wata daya muka dauke ta! Kuma ta gama abinta ta tafi" "Umma me yasa ba za a dauke ta bane ko nawa a biya ta" kallon rashin hankali tayi mishi sannan tace mishi. "Mahaifiyar bata da lafiya, kuma ita ce mata daya kwal sabida cikin ka ba za a raba su ba." Ta fadi haka tare da maida hankalinta kan tv dake falon. "Amma tunda akwai boyzqrts a dawo da." "Aliyu! Ka rabu da yar mutane, indai ba son fitina kake ba, babu ruwanka da yar mutane" Ta tashi tare da barin gurin ma baki daya, wallahi kasa cin abincin yayi ya kura mishi ido, sam baya jin dadin abincin kowa yana ci ne kawai dan kar ya illata kan shi. A daddafe yayi kwana biyu yana cusa abincin a cikin shi a ranar da ya cika kwana uku da dawowa, ya gudu tankara. Kuma ranar da a bude kamfanin Shi. Amma dan batalikin nan ya arce. Yana isa gidan Nafy ya nufa ita ta saka driventa ya kai shi gidan su Buhayyah, aka ce musu tana asibiti. ajiyar zuciya ya sauke sannan ya kalli Siyama. "Ko zaki kai mu" "Ba damuwa" ...... Allurai aka rubuta min na tafi sayowa shine nake sauri ina ƙoƙarin na isa d'akin, daga nesa ya hango. Na shiga d'akin da sauri ya bi bayana. Siyama tana bin bayan shi. Ina shiga naga ana ta kokarin shawo kan matsalarta, ajiye kayan nayi tare da rike bakina, suka ce min. "Fita waje!" Haka na fito na zauna ina kuka, tare da dafe goshina, a hankali ya shiga dakin tare da isa bakin gadon. "Buhayyah!!!" Ta kira sunan. Karasawa yayi kusa da ita tare da rike hannunta tace mata. "Don Allah ka taimaka min, ka sadata ga danginta bani na haife ta ba don Allah ka kula da amanarta. Ta fito daga Masarautan ka..." Kalmar shahada ya zama abinda zata fada na karshe daga haka na kafe shi da ido, shiru yayi sannan ya juya, zai kira ta. Ta shigo d'akin. Dai dai ana lulluba mata mayafi fari. "Wayyo Allah Innah" na tafi da gudu tare da rufa gawan, ina kuka ina cewa. "Don Allah ki tashi wallahi zan sayo miki lafiya duk inda lafiya ke zan Nimo miki, don Allah ki tashi. Wallahi zan bada kai na a baki lafiya. Kiyi hakuri don Allah ki tashi na shirya bada ka..." "Dalla kiyi mana shiru, ta mutu kuma ta mutu, haka ki ji da kyau ba ita ya haife ki..." Zuɓewa nayi a jikin shi. Na suma riko kafad'arta yayi yana jin saukar kwalla daga idanunta. Dafe kirjin shi yayi tare da lumshe idanun shi. Ga nauyi da ya haura kan shi. "Ya kamata Ku dauki gawar ayi mata sutura." Mika musu Buhayyah aka kwantar da ita, a gadon da yake kusa da na Inna, sannan aka daura mata ruwa. Shi kuma suka tafi da gawar Innah, kwarai mutuwar Inna ya taba mutanen da suka santa domin ta shekara goma sha biyu tana kosai a unguwar kafin ya kwanta jinya,.har yau babu wanda yasan da labarin inda tafito. Akan lokaci aka mata jana'iza, tare da kai ya makwancinta, duk wani abun da ake bukata duk Sai da ya basu kudin. Sannan ya koma Abuja. Dake Aunty Nafy tasan da batun rasuwar, ta gayawa Hajiya Firdausi. ---- Karfe goma na dare na farka na sami Siyama tana zaune ita da matar Ya Haruna, mik'ewa nayi zan tashi suka mai dani. "Ina Innata?" "Kiyi hakuri kinji"kuka na saka tare da kokarin mikewa suka mai dani, birkice musu nayi. Dakyar aka min alluran barci. --- Washi gari. Karfe goma na safe na farka, ruwa aka bani naje nayi alola tare da sauke sallah kai na, na dawo na zauna a bakin gadon. Kuka nake a hankali. Shigowar Aunty Nafy ya sani d'ago kai na. "Buhayyah" wani sabon kukan ne ya kara zuwa min,ta rungume ni. "Kiyi hakuri!" Shafa bayana tare da rarrashina. Haka suka hada min tea na kasa sha ma, ina kuka. "Na koshi!" Haka muka wuni zuwa yamma aka sallame ni, gidan su Siyama. Muna shiga aka yi ta min ta'aziya.sannan Aunty Nafy ta tafi. ....Duk sai na koma kamar wacce bata da kowa a duniya. Tare da Siyama muka kwana, haka har aka yi uku. A ranar su Mama suka zo min, da zasu tafi ne suka ce min...... Warning. This article contains pornography and sex warnings for girls and widows ... 7/9/21, 8:05 PM - Buhainat: 14️⃣ "Asad yace ko zaki iya biyo mu idan yaso zai saka a nima miki danginki" inji Mama, Kura musu ido nayi na wani lokaci kafin na kuma mai da kaina kasa, ina ta zana kasa da hannun nawa. "Baki ce kome ba?" Ta kuma tambaya na, hawaye ne ya zubo min kafin nace mata. "Ki tambayi Innah larai ko zata amince na biki dan bani da kowa sai ita" Kallon Innah larai tayi wacce da farko take maraba da na bar gidan ba dan kome ba sai dan yadda kwana biyu samaruka min caaa, yasa take ganin kamar yarta ba zata samu ba. kallon ta Mother tayi sannan tace mata. "Maman Siyama baki ce kome ba?" "Toh me zance ai sai dai Allah ya raka taki gona" "Toh Alhamdulillahi, ki tashi ki shirya kayanki" Kallon Innah larai nayi, kafin nace mata. "Don Allah Innah larai, lokacin da Innata take raye bata tab'a gaya miki sunan Garin mu ba?" "Ko kadan, bata gaya min kome ba ta dai ce min daga Kano ne ko Katsina kai kwantagora ce, ko oho bata gaya min takamemmen inda ta fito ba." Mik'ewa nayi ina nad'e kayan mu, ina ware na Innah zan bada shi sadaka. Bayan na gama na tattara kome na bayar dashi ga makotan mu, sannan na shiga nayi musu sallama. Da muka so tafiya ne muke rike da hannun juna da Siyama. "Siyama zan tafi. Ko tayani addu'a Allah ya bayyana min dangina." "Insha Allah, Buhayyah" dakyar muka rabu, sannan na shiga motar muka bar Tankara. Tunda muka nufi airport na nutsu sosai bana son magana. Har muka zo shiga jirgin. Zare idanu nayi su Mama suna gaba, ji nayi an fisgo ni. "Khamil" na fada sunan shi da karfi, "Ya illata Ni sabida ke? Zan zo sai na rama!" "Don Allah ka kyale ni mana, meye nayi maka da zafi haka ka addabi rayuwata?" "Ina sonki ne!" Sake baki nayi ina kallon shi. "Buhayyah!" Aunty Mufeedah ta kirani, da sauri na juya zan bar gurin yace. "Ki ajiye alkawarin mu zan zo gare ki" Kamar doluwa na gyada mishi kai. Haka ya juya tare da barin gurin, jikin shi na matukar sanyi, kwanaki ƙalilan da suka wuce, yana jinyar gaban shi, lokacin da ya dawo yasa a nimo mishi ita, koda aka same ta sai dai tana cikin damuwar jinyar mahaifiyarta, lokacin da ta rasu da shi aka yi jana'izar, yaji tsoron Allah da tausayin Buhayyah a ranshi,.sannan a kwanaki ukun da aka yi dashi ne. Idan ya tuna cewa yazo daukar fansa ne sai yaji tsoron Allah ya kama shi, amma tabbas ya sha alwashin rama abinda Asad yayi mishi. Kuma yadda yan unguwar suka yabawa Buhayyah ya kuma kara mishi kaunarta a ranshi shi yasa yake bibiyar duk wani motsinta, yana cikin nazarin ko zai dawo da ita masarautan ne ya fara aiki kafin ya gabatar da ita yaji labarin zasu bar garin ma baki daya. Bai tab'a yarda soyayyarta ya sauya shi ba, sai yanzun da ya biyota Airport, wani irin mahaukaciyar so yake mata, shi yasa ya furta mata. Yana kaunarta. Kafin wani ya shige zuciyarta. -:- Kalaman Prince Khamil ya tsaya min a rai, tunanin shi kawai nake, har muka isa garin Abuja, manyan motar kamfanin ASA brothers ne yazo daukar mu, tunda na shiga na zauna ban iya ko tari ba, haka har muka isa gidan, mun sami Matar shi da Sawwama, sunyi sakwara miyar ganye, tunda matar ta ganni ta wani b'ata rai, tunda na gaishe ta ta amsa a dakile na koma gefe na zauna. "Siyama tunda dakinki gado biyu ne Buhayyah ta shiga ta zauna." Inji Maman su. "Wallahi bata zama d'akina, akwai dakin da ke kallon na Aunty Mufeedah ta zauna a cikin shi mana." Ta faɗa tana tura bakinta. "Shikenan! Mufeedah taimaka a gyara dakin ta zauna a cikin shi." Haka muka mike tare, muka shiga dakin kura ne babu wani datti, gyara dakin muka yi tas, sannan na shiga na Aunty Mufeedah na gyara mata. Sanan shiga nayi wanka na gyara ko ina na dakin kafin kace kwabo ya dauki wani irin kamshi me dad'i, sannan na kwanta, tunanin makomar rayuwata nake, tare da nazarin halin da nake ciki. A hankali barci yayi gaba dani. ** Kallon agogon hannun shi yayi babban burin shi bai wuce ya isa gidan ba, yasan zuwa yanzun sun iso. Dan haka yana ƙoƙarin mik'ewa aka ce yana da baki daga fadar shugaban kasa. Kamar zai fasa ihu. Haka ya ce a tura su Conference room. ..... Kallon shi Bashir yayi ya sake murmushin mugunta. "Buhayyah take ko?" "ZANCI Ubanka" ya faɗa yana jan tsaki, tare da barin Office din shi --- Barci ne mai nauyi yayi gaba dani, dan ko abincin ban ci ba, kuma ban fito ba, dan haka na sake raina ina barci. Sake min duka aka yi ya sani farkawa ina kallonta. "Malama tashi, ki shiga kitchen. Waye Bawanki bitch kawai" A hankali na zuri kafana kasa, sannan na dauki hijab dina zan saka, kamar ance d'aga kai. Naga idanun Sawwama akan kirjina da sauri na saka hijab ɗina. Nasaka tare da b'ata rai, Lokacin dana mike dauke kai tayi tare da ja min tsaki, ta fita. Tana shiga dakin ta. Ta dauko wayar ta da sauri ta tura masu da cewa. *Bura uban! Yarinyar nan tana da breast me mugun kyau wallahi na gani da idona* Basu online, can ta kashe wayar tana had'iye yawu. Tun da suka haɗu da Mahirah yaran nan suka fada masha'a dan ma ita tana tsoron kar a sani a ci kaniyarta, amma idan da zasu shige dakin su. Basu kome sai lugwaigwita nonuwar juna, shi yasa da taga na Buhayyah hankalinta ya tashi, duk sun tab'a nonuwar su tayi laushi. Tunda na fito na ci abincin na a kitchen, sannan na shiga aikin. "Buhayyah waye ya turo ki nan?" Naji muryan Mufeedah, "Kamar Mama ce ta tura a kirani" "Koma ki je ki wanda zanyi kome" "A'a muyi tare" Tuwon Dawavita muka yi da ita miyar kub'ewa, sai zobo da nayi mana, ina gamawa na shiga shirya shi. Duk da bana magana dama kuma can maganar bata dame Ni ba, amma kuma ina tab'a hira, muna gamawa na wuce d'akina nayi wanka da sallah sannan na kwanta dan lokacin har anyi isha, koda Mufeedah ta shigo ta samu nayi barci ja min bargon tayi tare da. Barin d'akin. -- karfe takwas ya shigo gidan iyayen shi bai shiga ba, table ya nufa ya fara cin abincin da basu mishi tayi ba, dan yayi imani girkinta ne,. Yana ci yana gyada kai tare da shan zobo. Yana gamawa ya kalli Maman su yace mata. "Insha Allah breakfast dina anan ne zan shigo da safe" ya fita yana musu sai da safe. "Mufeedah! Me kike Fahimta da halin Asad?" "Ya sauya sosai Mother!" "Meye ya sauya shi?" "Ban sani ba gaskiya" "Love!" Ta fada mata a hankali, tana murmushi, "Yana son abincin ta, tunda mahaifiyarta ta rasu kullum sai ya gaya min yana tausayinta, zai bata aiki a kamfanin ASA brothers, bai fasa gaya min yadda yake kewar abincinta ba, lokacin da aka Mabrooka take son shi rarrashinsa muka yi, Yanzun da aka bashi Auren Natashah kwarin gwiwa muka bashi. Idan yace min yana son Buhayyah goyan baya zan bashi. Yarinyar ta iya da rayuwa ta kuma iya talaucinta." "Yes Mommy ina alfahari dake nima ina son haka matukar zata bada hadin kai." Su biyun su, suke fatan haka ya faru suji farin ciki a ransu. .. Amsar jakar shin tayi tana ce mishi. "Welcome back" "Yawwa" ya nufi hanyar step, tana bin shi. "Baby zaka yi wanka kafin kaci abinci ne?" "Naci a gidan Mother!" Tsayawa tayi da haurawa, juyawa yayi ya kalle ta, yace mata. "Any problems?" "No" tace mishi tare da nufar hanyar dakin shi ta ajiye kayan a saman kujeran shi, sannan ta juya zata fita. "Waye zata hada min ruwan?" "Na zata Buhayyah ce" d'ago kai yayi tare da kallonta kafin ya maida kanshi bai ce mata kome ba, ya cire kayan shi. Sannan ta nufi ban daki ya haɗa ruwan wankan yayi da kanshi sannan ya yi abinshi, ya fito. Ko takanta bai kuma bi ba, ya shirya cikin fararren kayan barci ya kwanta, yana me jin b'acin rai amma bai damu ba, domin ya rufe babinta idan ya gadama tayi mishi idan ba ta gadama ba karta yi, ya san yadda zasu kwashe da ita, shi ba lusari bane da zata rena mishi hankali. --- Da Asuba bayan nayi sallah asuba, na fito na shiga kitchen na hada kome, kafin Mufeedah ta fito na gama shirya kome. Tana shigowa ta kalle ni ina wanke kwanikan. "Yarinyar nan kina da ƙoƙari fa, Allah ya saka da Alkhairi." "Nagode!" Ta shiga diban nata, kallona tayi sannan tace min. "Yau fiance dina zai shigo please ko zaki taimaka min da abincin da zan karbe shi" "Allah ya kai mu" na fada ina raba kayan da nayi aiki dashi jifa jifa muna hira, kamshin turaren oud wood naji, na shiga tunanin inda nasan kamshi, a hankali na juya kamar zan ajiye abu. Muka yi ido biyu dashi. Kura mishi ido nayi, ina amsar sakon shi. Daga cikin dara daran idanun shi yayi tare da kafa min shi. Sai da naji tsigar jikina ya mike, nima samun kai na nayi da jin yummmmm, na gaza cire idanuna akan shi. A hankali ya tako har gabana sannan hura min iskar bakin shi. Ajiyar zuciya na sauke tare da kauda kai na cikin kunya na fara kokarin niman hanyar wucewa. Kafa ya samin na tsaya cak. "Ya hakuri?" "Alhamdulillahi" na ce mishi ina ƙoƙarin barin kitchen ɗin. "Ya Asad!" "Little sister, ya aiki?" "Sai yanzun ka san ina kitchen ɗin?" "Matsalar kice" ya nufi hanyar waje, yana kad'a dan mukulin shi. Kunyar Aunty Mufeedah ya sani kin sakewa a kitchen ɗin har ta gama zata tafi tace min. "Zan tafi." "Toh a dawo lafiya" "Amin Ya Allah" ta fita da sauri, jin motsi a kitchen ɗin ya sani lekowa, ido hudu muka yi da shi, da sauri na koma bayan frig din na boya, takowa yayi har bayan firj din yana kallona, diriricewa nayi na rasa inda zan saka kai na, ban san lokacin da hawaye ya shiga sauka min ba. "Toh meye nayi miki?" Girgiza kai nayi tare da niman hanyar da zan wuce. "Ki gaya min ina sauri ne" "Toh don Allah ka barni mana, ba duk kai ne kasa har Innah ta rasu bata yafe min ba" "How comes?" Tura mishi baki nayi tare da niman hanyar wucewa. "Well" yace min tare da barin kitchen ɗin, ko a jikin shi. Leken shi nayi, ai kuwa ashe yana tsaye bai tafi ba, komawa nayi na boya, ina jin zuciyata yana wani irin bugawa. Bayan futarshi na fito na gyara ko ina, ina fitowa falon na same shi yana zaune bai karya ba. "Buhayyah ki bashi abin karyawa, zai tafi aiki." Inji Mama tana haurawa sama. "Toh" na nufi inda yake zaune, yana faman aiki da Laptop din shi, tunda na iso gurin yake bina da wani mayyen kallo, kasa sukuni nayi ina ta kakkare jikina da hijab dina, murmushi yayi kasa kasa, har na gama hada mishi zan wuce yace min. "Bana iya cin abinci Ni daya" tura baki nayi tare da cewa a raina. *Jarababbe sai ka cinye ni* "Idan kin gama zagina sai ki zauna" "Ni ban zage ka ba" "Ke kika sani" Ya fara cin abincin, yana tsaki. "Kwan yayi gishiri, shayin yayi zak'i dayawa, farfesun ma bai ji maggi ba. Kallon shi nayi kafin takaici ya kama ni ban san lokacin da kuka ya kwace min, sosai nake kuka ko ya samu sai ma kushe kokarin da nayi tare da nuna min kamar ban yi kome ba. Yadda nake kukan irin me shegen cika kunnen nan ne....Warning. This article contains pornography and sex warnings for girls and widows ... 7/9/21, 8:05 PM - Buhainat: *_ALIYU ASADULLAH♡_* ```The Lion of Monarchy``` MrsUsman400 Chapter 1️⃣5️⃣ Kura min ido yayi yana murmushi, tare da swipe shayin shi. "Kinga cika min kunne kike fa" Tura baki nayi tare da mikewa. "Kai wannan shayin babu dad'i." Haushi ya bani na bar mishi gurin. Ban san ya tafi ba, ina shiga dakin kai na ya fara ciwo kwanciya nayi. Ban jika ba barci yayi gaba dani. A hankali nake tafiya a cikin korayen ciyawa, garin yayi dadi sai kamshin kasa yake badawa, alamar damina ta kusa. A hankali na isa bakin Kogin da yake kusa da idan nake, na cire kayana na fada cikin ruwan, kamar ance na d'ago kai na, na hango mutane da daure da sassari an daure su. "Ki taimaka mana ki bamu Yanci" "Itace tabbas magabata sun yi gask...." "Buhayyah!!" Mama ta tashe ni, bude ido nayi a hankali na kuma lumshe idanuna, kafin na kuma rufewa. "Tashi mu shiga kitchen" buɗe ido nayi ina kallon d'akin, na tashi zaune ina kallon ko ina na dakin, kafin na sauka a gadon. "Kina lafiya?" "Alhamdulillahi" na fada mata, sannan na sauka a gadon na wanke bakina a ban daki., sannan na nufi waje, ina shiga kitchen ɗin naji suka waya. Ina jin tana cewa. "Bafa zata zama baiwar ka ba, dan haka ka saka matar ka tayi maka aikin?" Kashe wayar tayi tana murmushi, ta cigaba da gaya min abinda zanyi. Kallon tukunyar nayi ina. Kafin na shiga aikin babu ji babu gani, Mama ta dan fita tana shigowa ta same ni har na kusan gama girkin. "Dame kike aiki haka" Murmushi nayi sannan na bata amsa. "Babu kowa" Zama tayi kujeran kitchen ɗin, muka shiga hira, har muka gama na wuce daki nayi sallah, sannan kuma kwanciya. Barci ne ya dauke ban tashi ba sai bayan la'asar, shima sabida shigowar Aunty Mufeedah ne, nayi sallah sannan na fito waje. Zaman hira muka yi. Har su Aroosh suka shigo, nan muka shiga hira da ita. "Aunty ki fada min nan cake," "Toh tashi muje" "Dawo min da yarinya na, bana son munafunci da koyawa yaro iyayi, dan haka ki kyale min yarinya na." "Ku shiga kitchen ɗin" ya faɗa tare da kallon matar shi. "Ba zata shiga min da yarinya kitchen ba, tunda ba ita na haifa mata ba" "Ki shiga da ita Hayyah" a firgice na kalle shi cike da mamaki, "Hayyah!!" Kowa ya faɗa tare da kallon shi kamar ba shi, yayi magana ba. Yaja kujera ya zauna, aikuwa na shiga da Yarinyar. Da gudu Mabrooka ta ture ni sai da kaina ya gwara da bango. "Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun!! Wannan wani irin hauka ne? Zaki kashe musu." "Eh zan kashe ta! Sai me? Toh wallahi idan bata bar gidan nan ba. Sai na kashe ta tunda ba gidan Ubanta bane" tass ya wanke ta da mari. Tare da shake wuyar ta. "Kika sake wani abu ya same ta, sai na daure ki jahila" ya nufe kan Buhayyah tare da ɗaukar ta. Da jini na fita ta hancinta. Ganin yadda ya dauke ta, zata fita da ita tare da shako wuyar rigar shi ta baya.."sauke ta wallahi ba zaka fita da ita ba dan zan kashe ta" yadda take jijjiga shi tana ihu yasa shi sauke Buhayyah bai tab'a dukar ko yar shi ba, amma yau sai da ya zare belt din shi zai zane ta. "Kyale ta! Karka fara dukar mace, idan ka fara ka fara kenan har ranar da zaka ga an daki yarka" Wullar da belt din shi yayi ya dauke ta, yana kallon fusakarta. Haduwa suka yi da Mai Kano, ya ja suka bar gidan a mota zuwa asibiti. Koda suka isa an karɓe su. Duk ya rikice yana jin kamar zuciyar shi zata fado. Dafe goshinsa yayi a hankali wayar shi tayi kara, dauka yayi tare da mannawa a kunnen. "Man kana ina?" "Shamaki specialist clinic" "Me ya faru?" "Kazo kawai" ya faɗa kawai, Bayan minti goma, sai ga Bashir. "Lafiya?" Bai bashi amsa ba, Mamar su ta shigo. "Haukar Mabrooka, ta buga mata kai da bango" ya faɗa tare da mik'ewa yana zuba hannun ya zuba a cikin aljuhun shi. Yana kallon kofar da aka shiga da Buhayyah. Sai da suka cika awa biyu kafin aka wutar da yake bakin kofar tiyatar, ya dauke lokaci guda suka sauke ajiyar zuciya, suna kallon kofar, fitowa likitan yayi yana gayawa Nurse din matsalar Buhayyah. "Idan aka yi Sa'a daga haka zata farka babu matsala, idan kuma aka yi rashin Sa'a zata iya samun manta wasu abubuwan masu muhimmancin" koda suka tare shi kusan abinda ya gaya musu kenan, sannan suka wuce Office din bayan an fito da ita daga d'akin tiyatar, kallon fuskarta yayi yadda yayi wani bada wani haske. Kallonta yake yana jin babu dad'i a ranshi. Duba file ɗinta Mufeedah tayi, sannan tace musu. "Me yiwar tayi loosing memory, me yiwar kuma ta farka lafiyan ta lau." "Amma wannan shirmen da me yayi kama? Taya haka ya faru." Bai ce kome ba, dan ya gaji da magana wuyar shi har ciwo yake,. Fitowa yayi tare da duba wayar shi yana ringing. Amnah, "Ina jinki?" "Akan yar aiki zaka daki Mabrooka? Meye tayi maka ko ba tace a bar mata yarta. Toh zan zo gidan yarinyar ta bar gidan ko naci Ubanta." Kashe wayar yayi domin kan shi ya fara zafi baya bukatar wani zafin bayan shi, dan haka ya wuce tare da shiga motar, ya lumshe idanun shi. "Bash! Mata basu da hankali" "Kayi hakuri" ya faɗa tare da Cigaba da tukin, jikin shi ya masifar sanyi, har suka isa gidan shi, yana kallonta bai iya mata magana ba, wanka ya shiga tare da gyara jikin shi, ya saka kayan shi bai tsaya ba ya sauko zai tafi asibitin. "Ka gaya min da ni da wancan yar aikin wa.." "Kinga ina da abun yi, idan baki dashi." Ya fada tare da wuce ta, tsakanin shi da Allah, yaki sauraronta. ---- Aunty Mufeedah da Mama suka zauna a jikinta washi gari da ta farka da ciwon kai. Kallon su nayi sannan nace musu. "Aunty Mufeedah, Meye ya faru?" Murmushi suka yi sannan suka ce min. "Wallahi ban yi tsammanin zata tashi bata manta mu ba, Alhamdulillah" "Yaushe aka kawo ni nan?" Tab'a kaina nayi naji katon bandeji. "Wash, ashe naji ciwo ne haka?" "Shi yasa aka ce kiyi a hankali" ya faɗa min a dakile, tura baki nayi. "Ki gama zagina a ranki" Ware idanuna nayi akan ina son yin kuka, "Kika sake kika min kuka sai na zane ki" kara tura baki nayi ina me dauke kai na, daga kallon shi. Tunda ya zama abinda ya zama ina dan yin wani abu kad'an zai kama cewa ina zagin shi. "Tashi kiyi wanka da alola sai kiyi sallah, kafin kici abincin." A hankali na sauka a gadon, ina kallon shi kasa kasa, har na shiga wanka ina fitowa na tambaye su. Tun yaushe nake kwance. "Wata shida da suka wuce" zaro idanu nayi ina kallon Aunty Mufeedah, "Kyale shi kwananki biyu" Sallah da ake bina nayi, sannan ta mike zuwa bakin gadon, aka zuba min abincin, na fara ci. Ina kallon shi kasa kasa, dan shima kallona yaƙe. Mik'ewa Mama tayi tare da cewa. "Mufeedah bari naje gida na dawo" "Toh Mother muje na rakaki" Suna fita, yayo kai na. "Waye kike harara?" "Don Allah ka barni kai na yana ciwo" jin haka ya sashi, hakura da abinda yayi niyya, zaman kurame, har Mufeedah ta shigo suna zaman kurame. Hira suke a hankali, wanda rabin shi aka kaina, suke har suka gama anan ma fahimci ya sama min aiki a kamfanin shi. Tab'e baki nayi a raina nace. "Barin gidan zanyi kafin matar ka ta kashe ni" Kwana na biyar aka sallame mu, kawai ina pretending ne amma baki daya kaina ciwo yake, har na sami sati biyu.kafib na sami sauki, bikin shi da nad'in sarautan da za a mishi ya samu muka shiga kasuwa, kullum zamu fita, yau ma fitar da shi muka yi. Muna shiga Yace. "Kowa ya zab'i abinda yake so" Dan haka muka shiga daukar kayan da muke so, a wani shayin inda ake sayar da kayan Innerwear, na tsaya naga wani sit na bra da pant, ashe shima yayi mishi kyau, ina kai hannuna nayi shi a bayana, shima ya kai hannun shi muka dauka a tare, juyawa nayi kaina ya gwari kirjin shi. "Don Allah kayi hakuri" "Kina sone?" "Humm humm" na girgiza mishi kai, tare da barin gurin, duba Number bra din yayi, tare da dauka, isa inda aka jera bra zallah, dake ina da nonuwar masha Allah, na shiga daukar su. Kallon na yayi yaga ina ta daukar su. Zuwa yayi shima ya fara dauka. Sakewa nayi da sauri zan bar gurin. Hannun shi naji yaja igiyar rigana ta baya, sai da ya warware, jan igiyar yayi da karfi. Da sauri na juya hannuna suka biyu suka zuba a kirjin shi. "Size 39" bakin shi ya kai kunne na yace. "Da alamu suna da girma ko?" Ture shi nayi tare da juya mishi bayana. Ban san lokacin da kuka ya kwace min ba, sosai har da shesshk. Tafiya yayi bai kuma bin ta kaina ba, ya barni nasha kuka na, sannan na dawo gurin Aunty Mufeedah, ban dauki kome ba. "Meye nufinki da baki dauki kome ba?" Inji Aunty Mufeedah, "Ai matsiyaci ko a tandun arziki ake motsa shi baya arziki." Inji matar shi, haka muka fito tsinke ban dauka ba, kuma ban tankata ba, muna shiga gidan zamu wuce ya mika min laidana. "Ga kayanki" kallon shi nayi.naga fuskar shi a murtuke, had'iye yawu nayi sannan na amsa. "Mayya kawai" inji matar shi ban d'ago kai na kalle ta ba, na wuce a buna. Haka na shiga cikin gidan kowa ya baje kayan shi. Ban dani da kunya ya hanani budewa kwacewa Mufeedah tayi tare da cewa. "Sai na gani" Barin gurin nayi suka bude kayan, "kai amma yarinyar nan tana da hankali dubi kayan da ta ɗauka. Masu kyau" "Wallahi ba zata saka ba, domin ba zan hada kishi da yar aiki ba. Kome iri daya ya dauka mana" inji Mabrooka, shigowa yayi bai magana ba, ya wuce kusa da Mahaifiyarsu ya zauna yana cewa. "Umma ashe zasu hada da auri auren Natashah ne?" "Eh wallahi, nima jiya Papa yake gaya min," inji Mahaifiyar su. "Amma ni gidan da nake dashi na zaman mace daya ne bana zaman mata biyu ba." Ya fada yana kallona, da na fito daga dakina. Jikina ne yayi masifar sanyi, na wuce kitchen ban kalle su ba, ina ji a raina kamar nayi kuskuren shigowa inda bani da wata matsuguni, ina jin su ana ta hiran bikin. Har na gama gama abincin na fito na jera, sannan na koma daki nayi wanka, tare da ƙoƙarin gabatar da sallah. Kawai naga bakona, nasan zanyi ciwon ciki yasa ban ko kara fita ba, har lokacin kwanciya yayi suka turo Sawwama ta duba Ni nayi alamar ina barci, bayan tafiyar ta, na bude idanuna..dan nasan tana shigowa zata gaya min magana. --- Tankara. Kallon waziri Matawallen yayi cikin nutsuwa sannan yace mishi. "Akan me zaku barshi ya bawa Yaron Yarima? Ina Germany ba zaku iya kirana ku gaya min ga abinda Abbas ya yanke ba?" "Amma kuma ai Turaki da sanin ka aka zartar da hukuncin haka? Idan shi Waziri bai wani abu ba ai kai ka gayawa Galadima ayi wani abu. Dan haka ku san yadda zaku yi da yaron kafin ranar da za a bashi muƙamin yazo, domin kuwa ba zamu yi kasakai muna ji muna gani yazo ya lalata mana kome namu" "Galadima kenan, ai kai ma kasan halin Abbas Muhammad Al-Amin ba karamin tsayuwar dare yake ba, akan idanun ka aka nuna mana yadda yake raya dare, dan haka ban san nufin shi na bawa Aliyun Ahmad Yarima ba na zata zai barshi a cikin gidan shine amma sai na fuskanci ba haka bane, shi Aliyun Ahmad ne yayi zubin halittar Ali Ghaji sakamakon irin jarumtar da take kan fuskar shi..... ..Warning. This article contains pornography and sex warnings for girls and widows ... 7/11/21, 10:30 AM - Buhainat: *_ALIYU ASADULLAH♡_* ```The Lion of Monarchy``` MrsUsman400 Chapter 1️⃣6️⃣ "Toh indai haka ne dole mu kawar da yaron, kuma shima Abbas mu tura mishi gargadi bata hanyar barazana da rayuwar shi!" Shiru suka yi kafin suka mike tare da tattauna wasu batuttuwan. -:- Fita suka yi ban san inda suka tafi ba, sai dai kuma ina kwance ne babu lafiya sabida ciwon cikin da yake damuna, kwalla ne ya zubo min. Tun ya shigo bai ganni ba, ya san kuma duk yan gidan basa nan dan haka ya tako zuwa d'akina. Ganin yadda nake juyi ya sashi karasowa bakin gadon. "Baki da lafiya ne?" "Cikina" Na kuma dunkulewa, ina rike cikin. "Sorry meke damunki?" Kallon shi nayi kafin na zabga mishi harara. "Don Allah kyale ni" "Toh Allah ya baki hakuri" sake juya kai na nayi, ina jin amai, dakyar na tashi na nufi ban daki, tun kafin na shiga nake amai, har na shiga ban daki. Nayi sosai. Kafin na fito na gyara gurin, ina dukke. "Sannun ko zamu je asibiti ne? Su baki allura irin na wancan lokacin" "Barshi kawai na gode" Ganin zan bashi ciwon kai ya tattara hannun rigar shi zai dauke ni, na mike zubur tare da saka hijab muka fita. "Da kin tsaya ki ga ikon Allah" Ya fada tare da kallon yadda nake tafiya. Kamar ya cire min ciwon a jikina ya saka a nashi. Haka muka isa asibitin, aka min allurai da bani magani, sannan likitan yace mishi. "Yana da kyau ku aurar da ita, domin tana bukatar rayuwar aure saboda ciwon cikin ta nan gaba zai iya bayyana mata kanshi tana da matsanancin sha'awa idan tana Period yake damunta, na gaba kuwa ba sai lallai Period din ba, zai na mata hakan, sabida sauyin wasu abubuwan da tasamu daga cimar da take na yau da kullum." "Toh Insha Allah" Ya fito ya same ni ina zaune. Tunda muka dauki hanya nake sauke aji yana kallona. Kafin yace min. "Kina da saurayi?" "A'a" na bashi amsa da sauri. "Toh kin san abinda likita ya faɗa ne?" "Ban sani ba" nace mishi. "Yace a miki aure" Da sauri na kalle shi kafin na sunkuyar da kai na, ban kuma magana ba, har muka dawo gida, mun sami su Mama sun dawo, fushi sosai na gani akan fuskar matar shi. Nan yayi musu bayanin ya kai ni, asibiti ne. Har yaja Mufeedah gefe suka yi magana ya bata allurai, sannan ya fita bai gaya mata kome ba. Sai da ta duba maganin da alluran ta kalle ni. "Kina da matsala ne?" "Kamar Ya?" Na maida mata tambayarta. "Kina jin karfin sha'awa kamar kina son namiji ya kwanta dake?" "A'a" na fada bakina yana rawa. "Ni karki damu, zamu magance matsalar ce ta hanyar baki magani da shawarar da ya dace dake" Hawaye ne ya zubo min, kafin na shiga bata labarin yadda nake ji.. "Ban san yadda zan miki bayani ba, amma ba yau na fara jin haka ba, tun bayan da na fara Period, kafin nayi nake jin haka da kuma bayan na gama, haka kawai ma zan naji kamar, nayi amfani da kaina, amma tsoron azabtar Ubangiji ya sani bana iyawa, toh da ban dauke shi serious ba, amma yanzun ta kai ko kallon Film nayi naga ana kiss nakanji abin yana damuna. Balle kuma naga abinda yafi haka." "Ok yanzun zan baki shawara karki na kallon Romance Film, sannan karki na yawan bude website na batsa, sannan ki yawaita azkar. Ban da wasa da karatun Alqur'ani, shima yana rage kaifin haka, sannan ki yawaita azumi koda sau uku a sati kiti Litinin Alhamis, Asabar zai taimaka miki gurin dauke miki sha'awan ki, don Allah ki kame kanki nasan irin wannan matsalar matukar kika sake wani yayi ruined Virginity dinki toh wallahi kin shiga uku." Cikin shashekar kuka nace mata. "Insha Allah" Tunda ta bani magana nasha bayan naci abincin ta kuma saka ido sosai a kaina. Ashe duk hiran da muke Sawwama tana jin mu, dan haka ta koma d'akinta ta sauke wasu short Romance Film, na Sex, ta turo min ta whatsp ban sani ba. Dake wayar ba wani damuwa nayi da ita ba, kawai abinda yake gaba na nake, sai ranar da na bude datana ne naga sakon da aka turo na bude su. Ina ƙoƙarin ganin ya bude naji ihun da murna. Na fito falon da sauri. Bako suka yi.. Yadda suke murna na fahimci ba karamin mutum bane, yadda Kowa ke rawan jiki akan shi ya sani komawa dakin, na shiga duba wayar. A hankali na kurawa wayar ido. Wani irin ziiii naji gabana ya bada, tare da jin saukar wani abu a jikina, matse kafana nayi kwalla na zuba min. A hankali nake kallon yadda mutumin yake lashe gaban yarinyar, ban san lokacin da na wullar da wayar ba, na fashe da kuka. Me mugun cin rai, jikina yana rawa. Shigowar Mufeedah ta same Ni na zauna tare da dunkulewa a gurinta guda yasa ta, matsowa. "Lafiya?" Wayar na nuna mata, ta tashi da dauka. Abinda ta gani yasata zuba min ido. Sawwama ta faɗa kasan ranta, kafin ta zo ta zauna a kusa dani. Kuka nake mata ina rike marana zuwa cikina. Mik'ewa tayi ta dauki magani ta bani na sha, sannan ta fita. Bayan tace na Kwanta.. jan Sawwama tayi gefe ta kifa mata mari. "Wallahi sai na gayawa kowa abinda kike aikatawa, tunda baki jin maganar da muke" "Toh meye nayi kuma?" "Uban waye ya saki tura mata porn video" tab'e baki tayi sannan tace mata. "Gani nayi tana bukatar namiji na tura mata." "Zan gayawa Ya Asad" "Don Allah kiyi hakuri!" Ta faɗa a tsora ce, kyale ta tayi tare da barin gurin ta. "Halwani kwana biyu kaki ka dawo Nigeria!" Murmushi yayi sannan yace mishi. "Asad ba naki bane, masarautan Tankara ce take bani tsoro, kafin Rasuwar Dad din mu, yayi ta bani labarin wasu abubuwan da suke faruwa a cikin masarautan. Toh kuma kaga Ummin mu bata da lafiya babu inda zani dole...." Maganar shi ce ta rike sakamakon kallon Buhayyah. "Wow" ya faɗa yana kallonta. "Wannan kayar ta waye?" "Kana nan da halinka na shirme" Inji Asad, "A'a wallahi naga matar aure na ce, wallahi tayi min. Kalli yadda take wani irin yanayi me sanyi.". Ban san yana yi ba, sai dai bayan nan sun wuce dakin me kano, ina tsaye ina aiki naji kamar ana kallona. "Ne amfanin hijab din ki? Na kuma ganinki babu hijab Ni dake ne, wuce ki saka kafin na miki bulala" yadda na ga fuskar shi babu alamar wasa ya sani fita, na sauko hijab din na cigaba da aikina. ... Halwani dan Yayan Papa ne, yana zaune a Ukraine. Tare da Mahaifiyar shi da Kanwar shi Me suna. Najwan, suna aiki da kula da mahaifiyar su. Halwani mutum ne da bai iya boye abinda yake so ba, kuma ko zaka kashe shi baya boye abinda ranshi yake so. Dan haka yana ganin Buhayyah ya faɗa soyayyar ta. A cikin satin suka tattara suka tawo Tankara, za ayi nadin sarautan Asad da kuma saka baikon shi da Natashah. Dan ma ana cewa ayi auren daga bayi ayi bikin tunda tana zata fara bautan kasa a Abuja. Hidima ya sha kan kowa, Halwani kuwa ya makale min, tun Asad na dauke kai har ya kasa hakuri, yayi min fada. "Dama kina son aure ne? Idan aka fara cewa zaki yi aure ranki b'aci zai yi tunda kinsan dole sai an nimo danginki" kallon shi nayi sannan nace mishi. "Kayi hakuri, ban san yadda zan kore shi bane." "Toh ki zauna har a gaya miki yadda zaki kore shi" ya faɗa min a masifance. Ya juya ya barni cikin takaici, ban san meke damun shi ba. Amma tabbas akwai matsala. ..... Ranar nadin sarautan muka fito zamu tafi inda zasu yi hawan daba, muna hira sai ga Prince Khamil. Dira yayi a kan dokin shi ya iso gabana, tare da mika min hannun. Kunyar mutane da jama'ar gurin na maida hannuna baya. "Common zo mana, na nunawa duniya kece matar da zan aura" Isowar Halwani gurin ya ja hannuna muka bar gurin, bin bayan mu Khamil yayi. Tare da riko hannuna. "Bafa inda zaka kai min abar kaunata" ya fisgo ni. "Zan baka mamaki, sake min ita" "Idan naki fa" Asad ba can yana kallon mu, na kasa magana dan takaici. Yan matan cikin masarautan da suke ƴaƴan dangin kamar su kashe ni. "Ku sake ta" inji Asad, sake ni suka yi, sannan ya saka Ni a gaba, ya kai ni a har cikin gidan su, bai tsaya ba har cikin master room din shi.. ya bini da kallon banza, sannan ya rufe gidan ya fita ya barni a dakin, a hankali na shiga yawo a cikin dakin kome na dakin neat ne, ya burge ni. A hankali na shiga cikin wani daki wanda aka yi shi domin wanka kawai, cire kayana nayi tare da kallon kofar wajen. Na shiga ruwan a hankali sannan na tsaya na cire bra, na shiga na fara wasa da ruwan cikin jin dadi da farin ciki. Ina wanka. ... Anyi shagali amma zuciyar shi yana gurin Buhayyah, ala-ala yake ya zo ya ganta ba shi ya bar gurin ba sai karfe biyar, tun da ya shigo ya sami tsofin abokanshi za suka zo bikin, nan ma suka yi sallah basu bar gidan ba sai karfe goma, sannan ya hauro sama, ya shiga dakin yayi wanka. Kafin ya fara Niman ta, garin bude bude ya shiga dakin ya hango bowl na kayan fruit sai ruwa a gora. Bata san ya shigo ba. Tana wasa da ruwa. Daga ita dai pant. Tsigar jikin shi ne ya mike. "Sannun" A firgice na kwalla ihu tare da juyawa. "Ya Allah! Meye nayi da zata kashe ni" da sauri ya fita daga dakin nima kuma. Na kama kayana na saka, cikin wani irin kunya, na fito..yana tsaye a bakin kofar. "Ke baki da hankali ne? Taya zaki zauna babu kaya " kamar zata yi kuka tace mishi. "Kayi hakuri" ta wuce da sauri. Bin k'ugun ta yayi da ido zuwa kirjinta da suke mishi gizo, kayanta ya nuna mata tare da koranta ta bar mishi dakin baki daya. A hankali na bar part din shi, na nufi gurin Aunty Mufeedah. "Ina kika shiga hankalina ya tashi" "Hmm, ina nan" "Amma ince babu abinda ya faru?" "Wallahi ban yi kome ba" Na zauna a gefenta, take bani labarin abinda ya faru da ban gani ba. "An daura auren Daddyn Aroosh da Natashah bikin sai bayan layya" "Allah ya tabbatar da alkhairi" na fada ina jin babu dad'i. Can kuma ban ga amfanin jin babu dadi na ba, kawai na share. Da safe muna karyawa, sai ga Khamil, yazo ya zauna kusa dani. "Ina kwana Umma ina Kwana Abba, brothers ina kwanan ku. Abar kaunata ina kika shiga? Na kasa barci saboda ban ganki ba do ga wayar da na sayo miki jiya tare da layi, please idan kin ga kirana ki dauka, zan tafi wani aika ne ki gaya min me kike so na saya miki. Muna june next month Birthday dina, ki ajiye min abinda xan yi farin ciki da fatan zaki zo ko?" Kamar Status haka na zuba mishi ido, shafa kumatuna yayi sannan ya yi musu sallama ya tafi. "Zanci Uban wannan gayen?" Inji Halwani. "Ke kuma kin zauna sai surutu yake miki ba zaki ci Uwar shi ba" Buga table din yayi yana faɗin. "Ya isa, ki hada kayanki yau zaki bar garin nan" inji Asad. "Ai ba ita daya ba, dukkan mu tafiya zamu yi tunda an gama kome." "Lion King, me yasa kake kokarin shiga tsakanin mu ne? Meye matsalar ka da Yarinyar nan?" Mik'ewa yayi sannan yace mishi. "Yarinyar nan sabida ni take gidan nan idan na kore ta zaka iya dawo da ita ne? So please karka kawo min shirme a magana ta" ya faɗa tare da barin gurin. Fuskar shi a murtuke Warning. This article contains pornography and sex warnings for girls and widows .. 7/11/21, 10:31 AM - Buhainat: *_ALIYU ASADULLAH♡_* '''The Lion of Monarchy''' MrsUsman400 Chapter 1️⃣7️⃣ Har ya isa bakin kofar, yaja ya tsaya tare da juyawa yana kallon waje. "Buhayyah! Ki ajiye wayar Khamil! Idan kika Kuskura na ga kinyi amfani dashi sai ranki ya b'aci wallahi tunda kin zama Celebrity kowa sai kwallon yake dake" Ya fada tare da barin gidan, kaina a sunkuye jikina sai rawa yake. "Ke ki nutsu" inji Halwani, "Wallahi Mama ban ruke shi ba, shi ya kawo" "Ke tafi can indai Aliyu ne baki ga danyen halin shi, ba sai ya kara guntsuma miki rashin arzikin shi." Ai bamu tashi a gurin ba sai da Halwani ya sani dariya. Bamu bar garin Tankara ba sai yamma, domin da rana tafiya nayi gidan Innah Larai, na kai musu kayan da nazo musu dashi. Ranar kamar su dauke ni haka dauke ni, haka na wuni na dawo sabida kiran da ake min zamu koma gida. Tunda na shiga gidan ya kafe ni da ido. Haka na sunkuyar da kaina tare da shiga motar muka bar Tankara. Tunda muka shiga cikin jirgin. Na mike tare da nufar ban daki, yana kallona yabi Ni dashi sannan ya bi bayana, ina shiga yana turo kofar. "Wayyo Allah!" "Ki min shiru, da nace ki shirya da wuri shine sai da aka bi ki." "Toh kayi hakuri" "Hell You da hakurin!" Ya daka min tsawa, kamar zan yi kuka nace"toh Allah ya baka hakuri" tsaki yayi tare da fita daga ban ɗakin, kallon shi Mabrooka tayi dake tana bayan shi, shiga ban dakin tayi na mike a razane. "Kin zata kwarton kine ya dawo? Shegiya mayya" ta kai min duka a cikina, sake rufe Ni tayi da duka. Kamar ta samo yarta. Dakyar ta kyale ni dan ganin kar a gane yasa ta Barni a yashe, sakamakon gwara min kai da tayi da abin ban dakin na suma. Shiru ban dawo ba, yasa Aunty Mufeedah ta biyo bayana,.anan ta ganni a yashe. Da gudu ta fita ta gayawa mutane dole aka zo aka fitar dani. Kallon Mabrooka yayi. Yasan itace zata yi haka. Bai ce kome ba, ganin Halwani da Mufeedah suka kokarin dawo da ita hayacinta, ya sashi jin kamar zuciyar shi Halwani yake tab'awa. "Kyale ta haka mufy duba ta," "Toh amma ai aikin mu ne ko? Tunda na." "Please rike maganar ka, bana bukatar kome daga bakinka, Mufeedah duba min Yarinyar nan" "Ok" duk da ta maida hankali akan ceto rayuwar ta, haka bai hana Halwani gaya mata abinda zata yi ba, can kuwa aka yi dace numfashin ta ya dawo. "Sannun kinji" Lumshe idanun nayi sannan na dauke kaina. Gurin zamanta suka maida ita, sannan suka shiga tattaunawa akan abinda ya faru, ina jin su goge bakina nake inda jini ya taru, a raina nace. "Indai zata min duka haka sabida mijinta meye Matsalata dashi? Meye damuna dashi? Zan bar mata mijinta zan bar mata mijinta. Har muka isa Abuja idanun shi na kaina, ban kalli inda yake ba, sun so kai ni asibiti amma naki, dole suka hakura domin bana son zuwa. A hankali na saba da Halwani musamman yadda na fahimci shima dan cikin gidan ne, kuma aka masifar kaunar su, ganin duk inda zai tafi ina biye da shi. Haka ba karamin bawa Asad haushi yayi na, kuma abin da yake tsoro matsalar da nake fama dashi. Sai da muka yi sati Daya muna wasan boya dashi karshe dai ya tattara ya gayawa Maman su ya sama min aiki a kamfanin shi dan haka har da drive ba nima min, dan haka sai na daina wasan boya dashi. Ranar Asabar aka gaya min, ranar Lahadi ina kwance Mufeedah take gaya min. "Ana niman ki a waje" ta gaya min. "Toh waye? Ni da ba fita nake ba" "Oho idan kika je zaki gani" Tashi nayi na saka doguwar riga da gyale na fita, ina daga bakin baranda na hango shi yana cikin motar shi. "Lallai wannan mutumin taci uwar renin hankali." A hankali na sauka tare da isa gurin shi na tsaya tare da buga mishi motar. Banza yayi da ni, kamar baya gurin. Yana kallon lokacin da tafito tana kallon inda yake, yasan kuma shi yace a kirata, shine zata zo ta buga mishi window. Cizon bakin shi yayi sannan ya cigaba da abinda yake. Sake buga kofar nayi. Yaki buɗewa. Kawai na juya zan koma cikin gidan ya zuge glass din tare da cewa. "Sabida kin rena ni ko?" Tsayawa nayi kafin na juya na kalle shi, dauke kai yay, sannan na isa daya gefen na bude tare da zama. "Idan wadancan yan iskan ne baki iya nutsuwa zaki bisu amma kuma ni idan nai magana sai ki rena min hankali." Cikanka bance mishi ba, haka muka nufi Sahad store na nan Abuja, ya zuba min kaya musamman dogayen riguna da suit na mata, sannan muka nufi sani gurin kayan makulashe. Zama nayi kamar yadda yayi, sai lokacin na lura da Shamaki vanillah. Haka yake jikin rigar su, a hankali suke ajiye mana kome, kallona yayi tare da harde kafarshi.yana kallon yadda na zubawa abincin ido. "Kici" "Nakoshi" "Better eat domin ina da inda zani dake" a razane na kalle shi. Yayi wani fuska kamar bashi ba., Haka na soma cin abincin jikina yana rawa, har na gama sannan ya saka aka kuma zuba min wasu abincin muka fita daga gurin muka nufi gida. Muna isa gidan yaga ina kokarin fita ya ce min. "Ya kina shan maganinki kuwa?" "Eh" Daga haka ya bude min motar na fita, ina fita na sauke ajiyar zuciya. Na nufi cikin gidan da kaya niki niki. Na gayawa Mama, murmushi tayi sannan tace. "Kinyi mishi godiya? So gobe Natashah zata zo garin nan dan haka ki dan kame kanki." "Insha Allah zan yi yadda kika ce" Sannan bar gurin na koma d'akina. *** Washi gari Da Asuba na shiga kitchen, ban fito ba sai karfe bakwai da rabi na shiga daki nayi wanka tare da shiryawa cikin kayan da suka yi min mugun kyau. Kasa dauke idanu Halwani yayi a kaina, yana faɗin. "Zan kai ki yau" "Akwai driven da zai kai Ni" na fada da sauri gudun kar yace sai ya kai ni. Daga haka na mike nayiwa Mama sallama, tare da barin gidan. A kofar waje muka hadu da Mabrooka. "Aunty Buhy! Kin kai Ni school" "ina kwana Aunty" na gaida Mabrooka a tsora ce. "Nace ki rabu da mijina amma kinji? So duk abinda na miki ke kika saya." Da sauri na bar su a gurin dan nasan bata da hankali sai ta saka min hannu. Cikin sauri muka isa kamfanin ya gabatar da ni a matsayin sabuwar sakatariyar shi. Ba laifi sun amshe ni kamar yadda yace sai dai yan matan.da suke kamfanin sun ji babu dad'i. Ban damu ba, na fara aikina ina sane da abubuwan da ake fada a cikin kamfanin baki daya. Sai dai a bangare shi da zaran yayi bako aka ganin zai su ce Mishi. "Wannan sakatariyar naka ba karamin kyau take dashi da." Sai ya zo fuskana yake cewa. "Mumuna da ita, da hanci a yanke?" Idan naji haka sai naji babu dad'i. Amma bana iya koda kula abinda yake min, na rike aikina da muhimmanci, tare da yarda da ƙaddara na kuma rike kome tsakanina da Allah, yawan maganar da mutane suke ya maida ni Office din shi. *** "Wannan son kai ne fa, taya zaka dauki yarinya ka maida ita office dinka, sannan ka hana kowa mata magana." Inji Bashi. "Kaga malam karka fara zargina ni ba.mutumin banza bane" "Amma kana son yarinyar, kuma shaidan ai ba abokin kakan ka bane" "Ban san bura uba" "Can ta motse maka" Haka suka gama fadar su kafin suka shiga hiran arziki. Dama sun saba ba sabon abu bane a gurin su. * Yau ina sauka a motar muna haduwa da Prince Khamil. Zuba min ido yayi sannan yace min. "Dama nan ya kawo ki? Ok shiga kiyi sign ka fito mu fita" "Khamil don Allah karka ja min magana".na fada mishi kamar zanyi kuka. "Ok na shiga nayi miki ne" Sanin zai aikata ya sani maza na shiga ciki nayi kome sannan ina tsaye tare da gaya musu zan fita dai an jima zan dawo. Tunda muka fita dashi zan iya cewa ban tab'a farin ciki irin na ranar ba, sam na manta da Asad, domin kuwa mun yi yawo sosai mun shiga inda nake so. Ya kai ni ko ina. Kallon yan Office din shi yayi bayan ya cire tie din shi. "Kuna kallo wani dan iska ya dauke ta? Sannan kuna gaya min wani dan iska ya dauke ta" jan abin yayi tare da cewa. "Ga baki daya nayi fire dinku" "Sir don Allah kayi hakuri" Take aka shiga niman Bash, domin ya dakatar dashi. -- Kallon shi nayi kafin nace mishi. "Ka ga sir Khamil wallahi ban shirya soyayya ba, sabida Ni ba kowa bace, sannan bani da dangi sai Sir Asad don Allah karka jazamin matsala da shi. Kayi hakuri ba naki soyayyarka bace sai dai ance kwarya tabi kwarya." "Ko kina soyayya da Asad ne?" Da sauri na kalle shi kafin nace mishi. "Ko daya kawai shi kamar Uba ne a gare Ni, don Allah karka kawo wani damuwa a tsakanin mu," a bakin kamfanin ya ajiye ni, sannan na fita tare da mishi godiya, a hankali nake tafiya dan naga kowa kamar harara na suke. "Bash wato sun mai dani dan iska, idan kuma kidnap..." Ina shigowa Khamil yana shigowa tare da cewa. "B baby gashi kin manta da shi" Da sauri na amsa ina cewa. "Thank You" "Ki koma inda kika fito" cikin renin hankali ya kalle Asad sannan yace mishi. "Wow! Nagode B baby muje, daga nan Tankara zamu wuce a dankara mara aure!" "Ke dawo nan" ya faɗa a fusace, "Kinga b love muje kinji" "Queen Been" kamar wanda aka tsinka min laka na haka na ji baki daya na kasa koda d'aga kafana, takowa yayi tare da kallon Khamil dai-dai shigowar Halwani. "Ita wannan kayan mallakin Aliyu Asadullah ce!" Ya saka hannun shi a k'uguna, yana kallon Khamil da Halwani da ya shigo. "Duk wanda ya Kuskura zan bashi ciwon kai" sannan ya juya dani Office din shi, ya ture ni a saman sofar Office din. Ya shiga bala'i kamar zai dake ni, dukar kofar Khamil. "Wallahi baka isa ba, sai na aure ta" "Kinji abinda wancan jakiin yaje fada ko!" "Toh wallahi sai na aure ta." Haka ya zauna yana jin haukar.da Khamil yake. Haka yan matan office din shi sai gulma suke, dan haka na basu damar haka ta hanyar dauke kaina daga gare su. Ko a gida ma fada aka yi kamar za kona gidan, domin har Halwani yayi fushi ya tafi Khamil kuma yace sai ya aure ni da karfin tsiya. Washi gari ina zuwa Office ya mika min takardan shiri zamu tafi. China. Tunda naga yadda tsarin tafiyar nake na dawo gida, tare da gayawa Mama, dake tafiyar akwai yan mata acikin shi zai ban sami matsala da ita ba, muka shirya baki dayan mu. A daren ranar muka yi tafiya, washi gari muna barin garin sai ga Natashah. Tunda na shiga jirgin nake jin mara na yana ciwo, daurewa nayi har muka isa garin Beijing. Da tsakiyar rana, san ma ana mugun sanyi. Tunda muka isa nake jin bazan iya sauka ba, dan haka shi ya dauke ni, tare da nufar motar da yazo daukar mu, sauran sun bi babban motar da yazo daukar su. Ni kuma ya bar ni a cikin nashi. Kallona yayi tare da cewa. "Ciwon cikin ne ko Period din kine?" "A'a bashi bane" "ba wanen? Toh wane yake damunki" kuka na saka mishi, tare da rufe idanuna. Wani hadadden hotel ya kai mu, aka bashi daki, ya nufi dakin dani ta elevator. Muna shiga ya matse ni. Yana me shinshina wuyana. "Abin ne ya motsa?" Ya fada min kasa kasa, rike rigar shi nayi. "Eh" na d'aga mishi kai. Soft and smooth lips din shi naji akan wuyana, yana sake min wani irin. Breath din shi a wuyana me mugun dumi, rike shi nayi ina shiga jikin shi..... Warning. This article contains pornography and sex warnings for girls and widows .. 7/11/21, 10:31 AM - Buhainat: *_ALIYU ASADULLAH♡_* '''The Lion of Monarchy''' MrsUsman400 Chapter 1️⃣8️⃣ _Insha Allah free pages ya kusan karewa_ Suna isa room din shi, ya dauke Ni kamar wata yar baby. Hannuna dukkan biyu a kafad'ar shi. Yana zuwa bakin kofar na saka katin bude dakin yana budewa ya shiga dani, bai tsaya a ko ina ba sai a bedroom. --- "Aunty Amnah da yarinyar da ya tafi China cike kar nayi kuka meye ban mishi ba, ga Yarinyar da aka daura mishi auren ta bai damu da ita ba, sai wancan taya zan iya jurewa." Inji mabrooka tana kuka. Shiru Aunty Amnah tayi tana kallon yadda take shashekar kuka ga fuskar nan yayi kamar an hura fulawa. Dake video call suke. "Toh ita Mother bata mishi magana bane?" Ta tambaye ta tana me jin zafin abin a ranta. "Bata mishi magana ba, sai ma fatan ayi aiki cikin nasara sun daure mishi gindin yayi abinda yaso" ta faɗa cikin rushewa da kuka. "Toh amma ke meye matsalarki da Yarinyar?" Kura mata ido tayi kafin ta Cigaba da kukanta sabida kallon maganar take kamar renin hankali ne, haka ta bata hakuri sannan tace mata. "Ki hada kai da Natashah kuci Ubanta zata bar miki mijinki" "Toh Insha Allah haka zamu yi " ta faɗa a sanyayye kamar me ciwon baki. --- Kallon Sawwama tayi a fusace kamar zata kifa mata mari, tace mata. "Yanxun sabida Allah ana ganin su, suka yi tafiyar tare?" Shiru tayi sannan ta gyara zamanta tana cewa. "Eh mana ai sun san shi mutum ne me kamun kai amma a gaban idanun su, a bayan idanun su kuwa sai abin da yayi niyya" inji Sawwama, "Tabbas zan dauki kowacce kasada ban da ta sake mijina yana tafiya da wata shegiya mayya" ta faɗa da karfi kamar zata fasa dakin. Kiran Maman ta tayi sannan ta shiga gaya mata abinda yake faruwa, tana kuka. "Karki damu, ina sane da haka, amma ki kula da gyara jikinki akwai kayan mata na gani na fada, me gyara hankalin Yan maza karki yi wasa dashi, sannan karki sake ki kuma kuka kina gaya min ya fita da wata mistress din shi ke nake son ki zama Chick side dinshi ki zama side bag din shi duk inda ya shiga kuna tafiya tare bawai ki gaya min yana tafiya da wata mace ba." "Toh Ammyn zan kiyayye"" Sannan ta cigaba da gaya mata abubuwan da ya dace ta sani da yadda zata kama mijinta a hankalin tare da nuna mata kome, sannan aka gaya mata maganin matar da ta haɗa mata idan tana amfani dashi ba zai iya mu'amala da wata mace ba sai ita. Haka yayi mugun mata dad'i, dan haka ta daura Aniyar yaki akan mijinta, ta nuna mata kar tayi Jahilin kishi karta yarda a Fahimci tana da zafin kishi, kar ta sake a gane kishinta yana da zafi yaniya sarrafa kanta, dan haka ta amince tare da gayawa Mahaifiyar ta halin Mabrooka, gyara zama yayi sannan tace ta fita daga inda take. "Kinga yadda take da zafin kishi zata nemi ku hada kai, karki nuna mata kin san halin ta, kawai kibi jahila a haka, idan yaso tana kawo shawaran da zaku cutar da yarinyar sai ke ki cutar da ita sannan kafin Aliyu yazo sai ki gaya mishi ai itace ta saka ki, ba zaki kuma ba. Idan kuma haka bata samu ba, ki nuna mata zaki iya cutar da yarinya amma baki son a gane haka sai ki sata kuma ki dauka ki turawa Aliyu. So nake kafin ki tare min kore yar iska. Idan yaso wancan Yarinyar ita kuma zan saka a batar da ita." "Kai Ammyn Nagode sosai kamar kin san na tsane ta, wallahi bana son naga Asad da kowa sai Ni, Insha Allah haka zamu yi." "Ki rike kayan mata da makirci zaki sha mamaki, Ni kuma zan cigaba da koya miki yadda ake gudanar da duniya a hankali su kuma jakuna muna cin Ubansu a nutse." Farin ciki sosai suka yi sannan ta kashe wayar. -Beijing Kwantar da ita yayi sannan ya juya zai fita ta rike hannun shi, tana zubda kwalla. "Please ka taimaka ka kira min likita" Gyada mata kai yayi sannan ya fita da sauri, a hankali na mike tare da sauka a gadon, na shiga wanka tare da fitowa daure da karamin towel, ina rike da cikina, biyu biyu ba fara gani, kafin na fadi a gadon, gani na a kwance ya sashi yana zuwa ya saka min Jallabiya na, da sauri na cire tare da fashewa da kuka. "Ba zanje ba, ki dole ne?" Na fada da karfi. Kwanciya nayi a jikin shi ina shashekar kuka, da zata san yanayin da yake da bata fara kuskuren kwanciya a jikin shi ba, rike ta yayi gam sakamakon yadda Asad karamin shi yake wani kumbura. Tashi yayi tare da ɗaukata ya mai dani gadon, sannan ya juya ya fara cire kayan shi daga shi sai boxes short, a hankali ya juya yana kallon yadda nake matse legs dina. Ban daki ya nufa tare da kwara ruwa yayi alola tare da gabatar da sallah da ake bin shi, sannan ya koma ya dauko abincin da aka kawo, ya zauna yaci sannan ya dawo ya kuma komawa ban daki, yayi brush. Yana fitowa a lokacin ya samu tana tab'a nonuwarta, a hankali ya haura gadon daga shi sai karamin towel irin nata. Yana haurawa gadon ya janyo ni jikinshi tare da matse ni, yana jin babu dad'i. A matsayin shi na Uba kuma miji! Wa! Da kanen mata biyu,.Insha Allah daga kan wannan ba zai kuma tab'a ta ba. Yayi alkawarin da ranshi, a hankali ya saka hannu tare da matse kirjinta, wani shegen ajiyar zuciya ta sauke tare da k'amk'ame shi. "Kin tab'a yi ne" Hawaye ne ya wanke mata fuska, sannan tace mishi. "Wallahi ba a tab'a rike hannuna ba" Murmushi yayi sannan yace mata. "Ok" Sake matsa boons din yayi cikin wani irin shauki, a hankali ya sauka kasan gadon ya janye towel din da ta rufe iyakar cikin da cinyoyinta, ya janye shi kasa kasa, wani irin gumi ne ya zubo mishi, a hankali ya kai hannun shi saman cinyoyinta yana shafa su, har ya isa tsakanin cinyoyin ya bude a hankali, wani narkewa tayi a jikin katifar, tana sauke kwalla. Dan bata tab'a kawowa yau zata bada kanta ba. "Don Allah karka tab'a min budurci na, ban tab'a yi ba" ta faɗa tana kuka. "Hmm" yace mata. Sannan ya kai hannun shi gabanta, yana shafawa tare da kallon gurin da yake cab'e cab'e da ruwan erect. A hankali ya saka hannun shi a gurin yaji yadda gurin yake fitar da wani sautin dumi me dad'i. A fisge ya d'ago kai yana kallonta, kafin ya saka hannun shi yana taba clitoris ɗinta kamar wacce zata mutu ta kama wani irin girgiza. Sake tab'awa yayi yana amfani da ruwan gurin yana gogawa, wani irin kuka take son yi amma kamar wacce aka cika mata iska a bakinta, ta kasa ihu sai rike zanin gadon take kamar zata suma a hankali yaji a ranshi zai iya mata kome koda kuwa zata zarge shi da ya cutar da ita. A hankali ya d'aga kafarta ya d'an saka shi tare da saka kanshi a tsakanin ta ya fara bata wani irin sucking damke kanshi tayi tare da kiran shi a masifar zaucce. "Aliyu...., Wayyo na shiga uku na" ta faɗa tare da fashewa da kuka ciwon clit dinta yayi bata san lokacin da ta kuma rungumo kanshi tana cusawa ba. A hankali yake tafiyar da ita, da zata san halin da yake ciki ba zata mishi haka ba, kuka take tare da juyar da kanta bakinta kuwa sai wani mutsi mutsi yaƙe, jikinta yana rawa ko ina na jikinta yana fidda gumi. "Daddyn Aroosh zanyi fitsari." Bai kulata ba sai wani bata zafi yake. Kamar zai cinye ta, bai fasa ba sai da yaga ta fara alamar zata kawo ya janye bakin shi a gurin ya isa gabanta tare da ciro abun shi ya fara goga mata a gabanta, kuka take tana cewa. "Karka min haka ban tab'a yi ba, don Allah karka lalata min rayuwa bani da kowa sai Allah sai kai karka min haka" sake shafa clit din yayi yana wani irin ja, ga ruwan dake fita a jikin shi ya hadu da nata, yana bada wani irin sauti chakwal. Yadda take fisga ya sashi d'ago ya cak, ya a rungumo ta, yana goga kirjinta a kirjin shi. Hannunta a keyar shi, a zaune ta wani rungumo shi tare da k'amk'ame shi da kafaffunta, duk da bai shige ya ba, sai dai yayi matukar d'ago ta yadda zata iya nutsuwa, sai dai irinta jinsin su suna da wuyar sha'ani domin yayi kokarin ya zubda ruwan maranta amma abu yaci tura. Karshe dai sake saureta yayi ya sake saka bakin shi, kawai ya gyara mata kwanciya ya shiga kiss ɗinta yana amfani da hannun shi yana tab'a gurin, yadda take girgiza sai da ta bashi tausayi, dan haka yana yi ya a tab'a asalin gurin tausar gurin yake sai da yaga ta sake wata irin ajiyar zuciya ga shi ya b'ata mishi hannun shi da gadon da wani irin ruwa, murmushi yayi yana kallon yadda take ajiyar zuciya. Daukarta yayi zuwa ban daki suka yi wanka. Tunda wannan al'amarin ya shiga tsakanin mu na kasa kallon shi, ina lura da shi, shima dauke kai yayi. Haka aka kawo min abinci na zabe mara sa matsala na bar mishi sauran. Abinda ya faru ya sani jin tsanar kaina, dan haka na ki kwana a dakin shi dole ya kama min dakin da zan zauna. A kusa da nashi, bayan kwana uku da kanshi ya kai ni naga likita ya rubuta min magana,domin bana son na kuma aikata ganganci idan wancan sharrin shaidan ne na gana kuma don zuciyar mu ce. Shigar kamala ta tana nan ni dai ba zan kuma aikata abin da ya faru ba, kuma kamar ya fahimci haka wallahi sai ya shiga b'ata rai, shima baya son ina kula al'amarin shi. ** Duk da an saka ido aga ko muna wata mu'amala sai suka ga akasain kaddarar, domin kuwa kowa da dakin shi dan haka suka nade gulmar su, Allah ya kyauta... Satin mu daya muka shiga kasuwa muka yi sayayya, sannan muka dawo masauki washi gari. Muka dawo gida, da wuri muna sauka, kowa sai murna yake banda su Sawwama, haka na cigaba da bin su da ido, har zuwa dare duk inda na wuce zasu bini da ido ana gulma. Sako na gani ya shigo a wayata, goge kaina nayi tare da kallon wayar RP ya bayyana, dauke kai nayi can kira ya shigo da number kasar waje, *Halwani* Murmushi nayi sannan na zauna tare da ɗaukar kiran. "Hmm" na fada ina murmushi, "Yan mata kun dawo lafiya? Ya angry bird dinki?" "Alhamdulillahi, ka koma lafiya?" "Masha Allah, Please ina son na tambayar ki wata magana" "Ina jinka" "Don Allah akwai soyayya ne a tsakanin ku da Aliyu?" Gabana ne ya fadi na yi shiru, kafin nace mishi. "A'a!" "Karki rena min hankali, akwai soyayya a tsakanin ku ko babu?" "Iya gaskiyar na gaya maka" "Ok toh wallahi sai inda karfi na ya kare, domin tunda baya sonki dole ya bar mutane irin mu ke" Shiru nayi tare da kallon gefen gadona, ina tuna abinda ya faru sati biyu Baya, a hankali kuka ya je zuwa min ban san lokacin da kuka ya kwace min ba, kashe wayar nayi tare da maida kai na baya, kuka sosai nake gashi tunda ya kai ni na ga likita, aka bani magani nake sha, amma kuma da ciwo ace yau namiji yayi tarayya da kai, taya zan iya kallon Ubangiji na. Haka na shiga rera kuka kamar zan kashe kaina. Sai da na sha kuka na na more, sannan mike na wanke fuskana ma saka kaya, bude sakon nayi. *Ina garden ki kawo min shayi* Hararar wayar nayi tare da jan kunkuni.... *Warning. This article contains pornography and sex warnings for girls and widows ..* 7/11/21, 11:42 AM - Buhainat: _ALIYU ASADULLAH♡_* '''The Lion of Monarchy''' MrsUsman400 Chapter 1️⃣9️⃣ _Insha Allah free pages ya kusan karewa_ A hankali na sauke kai daga kan wayar iska tura baki, wannan na mike daga gadon na saka hijab me hannun na nufi hanyar kitchen, na kunna gas. "Yan mata me za a mana ne?" "Shayi zan dafawa Daddyn su Anis"na gayawa Moddibo haka..zama yayi yana kallona. Yana kuma kare min kallo daga kasa har sama, tsarguwa nayi na kara wutan gas. Na kammala sannan na zuba a butar shayi na daura a tire da kofin da zai yi amfani dashi na na nufi waje abuna. Ina isa na samu baya gurin, sake turo min sakon yayi na duba wayar. *Sorry ina study room* Shiru nayi ina me jin kamar na zubda shayin na kuma, nufar hanyar cikin gidan, sai da na shiga ya kuma turo min sakon. *Kinga ki barshi domin ina gida na ne* Bance kome ba, na juya ina me jin haushi, na nufi kitchen zan ajiye shayin na same shi zaune yana shan ruwa, dangwara tiren nayi tare da juyawa zan bar kitchen ɗin. "Ki zuba min" Wani irin abu naji ya tsaya min a rai, shegen mulki kawai. Yarimar Tankara aka bashi ina kawai ba sarki ba, ina ga da sarki aka bashi Ba mamaki magana ma sai ya bashi wahala. Zuba mishi shayin nayi tare da nufar inda yake, na ajiye mishi shayin zan tafi ya saka a jikin kitchen ilanda din, yana tab'a wayar shi. Kallon shi nayi. Ya d'aga min gira d'aga daya, dauke kai nayi domin daga shi sai boxes iya gwiwar shi, sai farin shirt. Sai madical glass da yake manne da idanun shi. "A bar kallona haka?" Tura baki nayi tare da harara shi, "Bar min dirty look" dauke kaina nayi. Tashi yayi tare da ɗaukar tea din yazo har gabana ya tsaya, kamar zai koma jikina. Matsawa nayi tare da kallon shi a kaikaice. "Ya shayin yayi sugar sosai?" "Zan kwanta" Na fada a takaice, yana kallona yana shan shayin, can ya ajiye kofin sannan ya dauki tiren yayi tafiyar shi ta kofar kitchen. Yana shiga falon shi ya zauna tare da ajiye shayin, yana kallon yadda take tafiya a hankali a jikin yar karamar Laptop din shi. ... Tunda na kwanta nake juyi ina me jin wani irin yanayi a jikina yana sauyawa. Wayata na dauka na tare da haskawa na dauki magani na sha, ina kallon kofar dakin. Na koma na kwanta a hankali, tare da lumshe idanuna. Kwalla na cika min ido. A hankali na janyo na dauki wayar na shiga tura mishi sakon. "Daddyn Anis. Ciwon ya far.." A hankali na sauko daga gadon, saboda ciwon cikin. Can kuwa sai ga Aunty Mufeedah. Tana zuwa ta shiga ƙoƙarin min Allura. Kuka na saka mata, sabida yadda nake jin abin a raina. Kawai Daddyn Anis nake bukata, dakyar barci ya dauke ni, ina zufa. Tunda na sami barci suka kalli juna kafin yace mata. "Meye mata?" "Tunda ga Halwani ko Khamil dole tab'awa dayan su dama tai aure domin tun yanzun bata iya jure yanayin ta, Idan kuma ta kara shekaru zata iya bada damar wani ya wulakantatta." Shafa kanshi yayi tare da kallon ta, ya maida kanshi ga Buhayyah da take barcin wahala. "Mufyy kiyi wani abu, ina binciken akan danginta ne, idan na sami wani abu akan ta, zan bata damar kula samari amma a yanzun tayi kankanta da kula samari" (dake kana matseta ba) a tare suka fita daga dakin, suna tattaunawa. -:- da wuri na tashi na had'a abin karyawa na shirya cikin suit, na nufi hanyar waje ina me musu sallama. A harabar gidan muka hadu, kallon shi nayi sannan na dauke kai na. Murmushi yayi yaba shafa kanshi. Tunda na shiga motar da yake kai. Tunda na shiga Office din. Muka gaisa da mutanen cikin kamfanin. Sannan na shiga cikin Office din na fara aiki kafin ta zo. Yana shigowa ya zuba min wasu files yana jan tie din shi, tare da ajiye jacket din suit din, ya bar farin shirt me sleeve. Ya zauna tare da min wani shegen kallon kamar bashi ba, haka yaƙe bina da ido, kamar zai cinye ni. Tasowa yayi tare da dawowa gurina ya zauna tare da nuna min wasu abubuwan da yake son nayi mishi aiki a kai, zagayowa yayi baya, ina jin kirjin shi yana gugar kafadana, matsawa nayi da kujeran, ya wani b'ata rai. "Ya jikinki? Kin sha maganin ki kuwa?" Kallon juna muka yi tare da haduwar bakin mu, baya zanyi da kujeran, ya rike da hannun shi. Tare da tsotse bakina. Sannan ya mike a hankali yana gyara hannun rigar shi. Ji nayi tsigar jikina yana mik'ewa. A hankali na mike tare da ɗaukar jakana na dauki magani na sha. Tare da maida hankali na, ina kallon shi. "Meye jarababbiyya?" Kwalla ne suka fara cikowa idanuna. "Don Allah ka bar tab'a haramun ne?" Tab'e baki yayi sannan ya koma gurin zaman shi. Yana me Cigaba da aikin shi. Haka na wani a cikin Office din bana ganewa kai na, tsakanina da Prince sai Addu'a domin. Ya kasa ya tsare idanun shi kur a kaina, tare da saka ni a gaba yana niman matse ni. Dakyar Allah ya kwace ni daga hannun shi. Ina isa gida na haduwa da Khamil, murmushi ya sakar min, na shiga cikin gidan nayi wanka da sallah sannan naci abinci na fito, tunda muka zauna muke hira. Can ya ce mu fita. Ban ki ba ina mik'ewa muka hadu da Natashah. Rungume ta yayi. Yana murmushi. "Princess Natashah!" "Meye hadinka da wannan yarinyar?" Kallonta yayi sannan yace mata. "Love, ina son ta" "Lallai kuwa wannan yarinyar? Toh baka hadu da wacce kake so ba, dan haka ka rabu da ita." "B baby! Muje" Haka na shiga motar tare da kallon shi, muna murmushi. Hango Asad nayi na dauke kai. Haka muka bar gidan. Ita kuma Natashah ta isa gurin mijinta. Kallon shi tayi tare da amsar jakar shi. A hankali suka nufi Part din shi, yana gaba tana binshi a baya tana zuba mishi surutu har suka shiga cikin gidan. Sun sami Mabrooka a falo tana kallon juna suka yi. Sannan suka sakewa juna murmushi, kowacce bada abinda yake ranta. Yadda ya nufi falon shi haka ta bishi domin wani irin farin ciki take. Bayan ta shiga ta taimaka mishi ya rage kayan shi, sannan suka shiga ban daki itama kuma ta cire kayanta na bautar kasarta, suka shiga wankar tare. Yana son irin wannan rayuwar,dan haka ya sake mata suka shiga ruwan tare, haurowa tayi jikin shi. Tana me goga mishi sabulu. Murmushi tayi tare da sake matsar ruwan sabulun, tana shafa mishi a kai zuwa wuyar shi. Duk abinda take mishi. Ba ita bace a ran shi, Buhayyah ce a ranshi lumshe idanun shi yayi hannun shi ya kai bayan ta, tare da kallon kirjin ta. Bai kai na Buhayyah ba. Ita nata kamar an hura baloon. Tab'a su yayi cikin wani irin shauki yana musu kallon Buhayyah ce a gaban shi, dan haka ya shiga mata wani irin yanayi. A hankali ya dauke ta tare da sakata a saman kafar shi yana Binta da wani irin salo me sanyi, sai da ya gama zauttar da ita sannan ya mike a cikin ruwan ya dauraye jikin shi ya fita daga ban dakin. Ya barta a ban daki. Tsayawa yayi yana niman kayan shi, kafin ya dauki mai ya shafa cikin nutsuwa, sannan ya fito daga cikin closet din shi. Yana gama saka kayan shi suka yi ido biyu da Ita,.ta fito babu towel. Murmushi tayi mishi, a hankali ya dauke kanshi kamar bai ganta ba, ya nufi hanyar fita daga dakin baki daya. Haka ta saka wata doguwar rigar shi, ta fito tare da zama a kusa dashi Mabrooka tana saka mishi abinci. Wasa take da kafar shi tare da tana mishi tafiyar tsutsa. Kamar baya jin kome kuma yana masifar jin abin a ranshi. Dakyar ya gama cin abincin kafin ya mike ta bar gurin tare da shiga ta nimo wata rigar shi armless army colour. Yayi mata kyau lokacin da ya shigo a hankali ya kura mata ido, Matsala daya ne baya jin ta kamar yadda yake jin Buhayyah a ranshi. Shiga daki yayi tare da ɗaukar kayan aikin shi ya fara a Laptop. Bayan shi ta je ta zauna tana mishi tausa, a gajiye yaƙe, amma babban matsalar shi Ina Khamil ya kai Buhayyah? Bibiyar layinta yake ta Laptop din shi. Yana jin dadin tausar da Natashah take mishi. A hankali ya ajiye Laptop din shi ya ajiye tare da juyawa ya dauke ta, ya ajiye ta a saman cinyar shi. Cire rigar ta yayi tare da kifa kanshi a kirjinta, yana shinshina wuyarta, yana bin bayanta da salon shi. Kwantar da shi tayi tana me mishi iya shege, bayan ta ja wandon shi, tana me rike lenght dinshi. Tana mishi wani irin lasa. Baki daya yayi shiru kamar bashi ba, tabbas yana bukatar mace amma Ina suka shiga. Bakinta ta kai tare da da tsotsa kamar dama tasan yana bukatar haka. Rike gashinta yayi tare da matse boons din ta, bai wani nuna mata yana bukace da ita ba, amma kuma yaji dadin yadda take mishi. A hankali ya d'ago ta. Tare da mata rumfa da kirjin shi. Wani sumbatar wuyar ta yayi tare da gangarawa wuyar ta, har zuwa cibiyar ta. Yana lasa har zuwa maranta ihu tayi ta mishi. Lokacin da ya so kai bakin shi kamar wanda aka hana shi ya d'ago kanshi, a hankali ya isa bakin kofar ta. Ya gyara mata jikinta, ya d'aga kafarta ya karanto addu'ar saduwa da iyali ya shiga bin kofar a hankali baya son ya ji mata ciwo. Yana gogawa a hankali. Tare da jan wani irin iska a bakin shi. Dama abinda take bukata kenan. Haka yayi ta shiga har yana kunshe idanun shi. Yarinyar nan kamar mayya, haka ta shanye zafin da kowa ke ji. Daga yanayin ta kawai ya fahimci tana shan maganin mata, dan haka ya gurje ta kamar hauka. Sannan ya sauka kanta dan yasan taji a jikinta, ban daki ta shiga ya haɗa ruwan zafi sannan ya fito ya d'aga ta suka shiga ban ɗakin. Wanka suka tsalla sannan suka fito yana kallon yadda take, dingishi. Bai damu ba. Ya zauna ya cigaba da aikin shi. Ana kiran magarib ya fita ya barta nan kwance, bai shigo ba sai bayan isha, yana balcony yana kallon get yau sai ya b'ata mata rai. Bamu shigo gidan ba sai karfe bakwai saura. Tunda muka shigo na ganshi zaune a saman daya daga cikin kujerun. Yana ganin mu ya taso. Bai ce min kome ba, ya tsaya a gaban Khamil. "Kanka yana rawa, na gaya maka wancan yarinyar tawa ce, karka kuma zuwa domin mallaka tace." "Ita fa allura ce cikin ruwa, me rabo ka dauka. Idan rabonka ce ba shikenan idan kuma rabona ce fine surukina." Ya fada yana murmushi. "Kar na kuma ganin ku tare" "Zaka ganmu tare kuwa" ya fada yana murmushin mugunta. Haushi ya sashi barin gurin,.ya shigo ina zaune muna ganin kayana , kawai yana zuwa ya.kwashi kayan ya wuce zai watsar. "Ajiye mata kayanta".inji Mama, "Akan me? Tun karfe hudu ta fita yarinyar nan bata dawo ba sai yanzun" yadda ya dage yake masifa abin ma dariya yake bawa kowa bai iya fada ba, kuma bai iya d'aga muryan shi ba, kuma bai da abokin fada tun tasowar shi, shi yasa yanzun haduwar shi da Buhayyah abin kamar yaro. "Kuma na kara ganin ku tare sai na karya kafarki" ya faɗa da karfi. "Kamar yadda kake da damar auren mata hudu itama haka take da damar aure. Dan haka kar na kuma jin kana fada akan samarinta tunda ba aurenta zaka yi ba" ta faɗa tare da tsare shi da idanun. Fita yayi daga cikin gidan, ya nufi gidan shi. Warning. This article contains pornography and sex warnings for girls and widows .. 7/11/21, 11:43 AM - Buhainat: *_ALIYU ASADULLAH♡_* '''The Lion of Monarchy''' MrsUsman400 Chapter 2️⃣0️⃣ Last free Pages. Tunda ya fita nake kuka, sabida kiri kiri, Daddyn Anis yake niman hanani shan iska, tunda ga shi yana tare da matan shi nice kawai ya sani a gaba, ban isa nayi samari ba, haka kawai ya sani a gaba, ga kanwar shi da matar shi ban isa nayi motsi ba. Dan haka na sha kuka duk da hakurin da Mama take bani bai sani nayi shiru ba. Karshe na tashi na shiga daki na kwanta. Kwanciya nayi domin mun yi sallah a gurin da muka je, kuma ba wani waje bane, sai gurin Kanwar Mai martaba ba. Hajiya Rumaisah, uwar gidan Galadiman Kano. Matar tayi min Alkhairi me yawa, sai dai har muka fito bina suke da ido. ..... Tunda ya shiga dakin shi yake Safa da marwa, sai mita yake tare da wasika jaki, kamar ya daki iska. Yana cikin wannan yanayin Natashah ta shigo sanye da rigar shi. Kallon ta yayi sannan yace mata. "Fita bana son damuwa" cike da mamaki take kallon shi, zata sake magana ya buga mata tsawa. "Nace ki fita" da sauri ta fita daga dakin, kayanta ta dauka tare da saka ta fita daga gidan. Ina kwance naji an sake min duka, tashi nayi zaune ina yatsina fuska na. "Dan Ubanki meye hadinki da mijina?" "Toh meye nawa da mijin ki?" "Tambayar kika dawo min dashi dan ya baki aiki a kamfanin shi ya kuma baki katon mota, ya saya miki kayan Alfarma wato shine har zaki yi goggaya da matan shi, wallahi sai na miki duka" Ta kuma nufo kaina. Zata sake, wani irin tsoro ne ya kamani na tashi tare da sauka a gadon. "Don Allah kiyi hakuri bana son faɗa" Cikin tsawa tace min. " Toh wallahi sai na dake ki, sai na ji miki ciwo dan ubanki" Ta rufe Ni da duka, tana hada kaina a bango. Ihu da nake ne ya sanar da mutanen gidan abinda yake faruwa. Da sauri Aunty Mufeedah ta kwace Ni, tana ture ta. "Wannan wani irin hauka ne?" Ta faɗa da karfi dan ranta yayi mugun ɓaci, tana huci. Shigowar Mama bai saka ta hakura ba sai ta dake ni, kiran shi aka yi. Yana dafe da goshi. Daukar wayar yayi yana tambayarta lafiya. "Toh kazo ga matar ka zata kashe musu yar mutane" Bai gama jin sakonta ba, ya kashe wayar ya nufi cikin gidan. Ana jan Natashah tana kokarin janyo ni. "Sake ta ta dake ta" ya shigo tare da zuwa gurina duk da ta yaga min riga na, turani yayi gaban ina me niman komawa bayan shi, kuka na zuwa min. "Don Allah kayi hakuri, karka tura ni" "Ki dake ta gata nan, ba rashin kunya kike ji ba? Gata dake ta nan" "Toh wallahi ta Cigaba da shige maka sai na ci Ubanta." Ta faɗa tana barin d'akin. Zama nayi tare da fashewa da kuka, na rasa me zanyi, naji dad'i a rayuwata. "Don Allah ku barni na tafi nima dangina na gaji da wannan wulakancin, kowa burin shi ya dake ni, ban san me natsare musu ba." Na fada ina kuka, "Kuma wallahi naji baki gidan nan sai na karya kafarki, sannan zan zuba jami'an tsaro naga ta ina zaki bar gidan mara kunya" ya faɗa yana barin d'akin, bai iya tashin hankali ba, shi yasa yake ganin halin shi da Buhayyah daya ne, amma bai da ruwan ciki. Haka na kwana a tsora ce, washi gari na shirya gefen bakina yayi ja, a hanya muka hadu, kallona yayi sannan ya dauke kanshi, na shiga mota. Mutumin nan kafin kace me ya rigani isa kamfanin, ina shiga na samu Office din a rufe, dan gadara sai da ya gama duba jama'ar shi, yana zuwa ya same ni sanye da zumbuleliyar hijab, da wutsiyar ido ya kalle ni. Yana shiga na bi bayan shi, kallona yayi sannan ya kalli inda nake tsaye. "Ki tafi sai na nime ki" "Kayi hakuri" "Me aka yi da kike bada hakuri" "Sir Aliyu ba zan kuma ba don Allah kayi hakuri" "I said get Out" hawaye ne ya zubo min. Ina kallon shi, haka na juya na fita ina kuka, duk abokan aikina sai tambayana suke, ina kuka. Ina fita na nufi gida, na sha kuka a hanya kafin na isa, .... Tun da ta roke shi yaki kulata, yana jin haka a ranshi amma zunzurutun yaji haushin abinda tayi mishi ya dakatar da ita, kasa tabuka kome yayi, ya kuma rasa gane dalilin da yasa yake jin haushin kowa, dan haka ya shiga cikin kamfanin yana zagawa, kamar wani wanda aka zage shi. Haka yayi ta musu masifa kamar me, haka yayi dakatar da mutane. Kanin Bashir da yake aiki a kamfanin ne ya kira Bashir ya gaya mishi. "Don Allah ka mishi magana sai dakatar mutane, sabida ya dakatar da sakatariyar shi" Kashe wayar yayi can sai ga shi, BASHIR har cikin Office din shi ya dage goshinsa. "Lafiya kake dakatar da mutane?" "Hauka nayi" "Amma wallahi kana da matsala meye?" "Bashir ya zanyi yarinyar nan zata haukata Ni, na hanata kula samari amma kamar zugata nake jiya tun 4 ta fita da wancan dan iskan yaron da yaso Raping ɗinta, amma dan Iskanci yarinyar shi take kulawa." "Kana Sonta ne?" Kura mishi ido yayi kafin ya dage goshinsa. "Idan nace ina sonta nayi karya idan nace bana sonta na kwari kaina, ina son Yanayinta." "Zancen dai kana Sonta" "No" "Karya kake wallahi sonta kake" haka suka shiga musu kafin suka tsayar da magana. Murmushi barshi yayi kafin yace mishi. "Kana Sonta" "Bana son Iskanci babu wani maganar soyayya, sannan idan ka duba yarinyar bata da asali, ta ina zan fara niman d'akinta, don Allah bana son magana da zai sakani." "Kaji tsoron Allah, rashin dangi ba zai hana ka aurenta ba, kawai sai dai idan akwai wata manufa ba, amma ai yarinyar tayi a rayuwa, dan haka kawai zaka kwari kanta, tunda bata maka ba Shi kenan ka bar masu so suyi" Had'e hannun shi tayi da habar shi yana wani mulmula bakin shi dan millun nan, murmushi yayi sannan yace mishi. "Ina tsoron maslahar gida na ne nake" "Tsoron Natashah ko Mabrooka?" "Yarinyar zasu zalunta domin kuwa bata iya kwatar kanta, wallahi wannan shine karo na biyu da suke dukan ta," "Ikon Allah! Ita kuma haka take sai kace jaka? Taya zan zauna mata suna duka na ba maza ba." Inji Bashir, "Ban da Buhayyah duk sai ranka ya b'aci ga mace har mace, amma wai wancan yar Natashah ta dake ta sai da ta fasa mata baki" ya faɗa a sanyayye, "Kai ne zaka koya mata, bari na gaya maka, idan har ka fara nuna mata kana Sonta, zata iya tsaya domin kuyi fada, sannan idan ka daure ta, wancan wutsiyar na cikin wandon ka, zai saka tayi fada domin kai. Bari na gaya maka kaga wancan yar abin na cikin wandon ka wallahi zai iya saka ta daukar kowanni mataki.matukar zata same ka" ya faɗa yana murmushin nasarar. "Kuma haka fa, amma ai toh nagode zan gwada" haka suka ajiye maganar. ---- A hankali zaman gidan ya fara gundura na, saboda kuwa daga Natashah har Mabrooka kamar su cinye ni, kullum ina kunshe a daki har bana son Mama ta fita. Haka zaman mu ya kasance, babu dad'i. Shima kuma ɗan gayya haka zai tara matan shi a waje suna hira, bayan wata biyu aka fara shirin sallah layya, inda muka fara shirin tafiya Tankara domin ana sallah da sati Natashah zata tare. Ana jibi sallah Halwani suka zo da Maman su, masifaffiya kamar jira take nayi laifi ta haura min da na gane haka sai na daina zama a cikin gidan. Ina gama girki zan fita, a nan muke haduwa da Halwani muyi ta hira. Ranar juma'a bayan an dawo masalaci, Ni da Halwani muka nufi bayan gidan Ashe ya hango ni. Ina zaune sai ga Kiran shi. "Ki same ni mota" "Yaya ina zuwa" Na mike zan tafi. "Zauna" "But sir Aliyu yana kirana" "Zauna nace, idan ya matsu yazo ya dauke ki" Shiru nayi tare da zama, kai na a sunkuye. Can ya kuma kirana. "Ki fito ko nazo" "Yallabai sai dai kazo amma, Honey Bug tana tare da Ahmad Halwani Sulaiman Amin" Kashe wayar yayi tare da d'aga min gira. "Karki damu ina tare da ke, ina matukar kaunarki ne, shi yasa." Kawai sai ganin mutum muka yi a tsakiyar mu, tare da d'ago ni. Ya had'a da kirjin shi. Da sauri na d'ago kai ina kallon shi. "Ka kiyayye Ni, ka fita hanyar abinda nake da iko da shi, wallahi na kuma ganin ki a tare da shi sai na sab'a miki muje" ya riko hannuna, zamu tafi Halwani ya riko hannuna, a fusace ya juya tare da cewa. "Baka da hankali! Ko ban gaya maka ita din mata ta ce, ita matar da zan aura ce, kai kuma kana da matan ka har biyu kayi mata adalci kenan, dan haka dani Buhayyah ta dace ba da kai ba" Fada ne ya kaure a tsakanin su, daga Sir Aliyu Asadullah, da Halwani fadan da suka d'aga muryan su. Daidai shigowar Khamil gidan, yana zuwa bai yi wata wata ya sauke ni, ya bar su da hayaniya, sai da suka ji karan horn din shi yana dariya tare da fincikar motar. *** Fita muka yi zuwa gidan Hajiya Rumaisah, anan muka wuni har dare, matar tana ta murna ta rasa abinda zata bani. "Da fatan zaki auri Yarona?" Sunkuyar da kai nayi tare da cewa. "Allah ya tabbatar da alkhairi." "Kina min kama da Fulani Asma'u," "Allah Sarki, Ni a Tankara aka haife ni, kuma Mahaifiyata ta rasu watanin baya" "Ayya Allah ya gafarta mata, sannun kinji" ta faɗa min.. haka muka wuni lokaci zuwa lokaci yana kallona, yana murmushi. Har zuwa lokacin da Adheen dan ta ya dawo daga aiki suka fita. --- "Wannan wacce irin masifa ce? Akan me zamu kawo mana masifa cikin gidan mu?" Inji Mamar Halwani. Ganin yadda take Bala'i babu wanda ya iya motsi yasa shi mik'ewa. Ya fita yana me bin didigin layinta, har ya samu location din da take. Ya nufi maitama, bai tsaya ba sai a kofar gidan, yana isa yayiwa security din gidan magana akan ya kira mishi ita. Ina kitchen aka ce wai ana kiran Buhayyah Mr Asadullah Shamaki, da sauri na wanke hannun na dauki wayata, na lullube kaina da mayafi, ina fita kofar gidan, yadda ya zuba min ido, ban san lokacin da na fara kaduwa ba. "Sir Aliyu kayi Hakuri" bude min kofa yayi na shiga. Sannan ya shiga muka bar gidan, matsar kwalla ba fara, a fusace yake amma ganin tun bai min magana ba, har na fara kuka. Yasa shi dariya a ranshi har muka isa wani gidan shi da yake can gwarumpa. Tunda muka shiga security ya rufe gidan, sannan ya nufi hanyar gidan. Yana shiga ya zauna tare da daura kafa daya akan daya, yana kallon yadda nake rab'e rab'e. "Kayi hakuri Sir Aliyu" Banza yayi dani yana kallon yadda nake murza yatsuna. Ga abin dariya ga abin haushi. "Na zage kine?" "Amma kayi hakuri ba zan kuma ba" Tab'e baki yayi tare da kunna tv. "Wato burin ki, shine ki hada samari ayinta rigima akanki ko?" "A'a wallahi ba haka bane" "Ba haka bane toh meye? Bana kiraki ki zo ba me yasa ba zaki zo ba?" "Sir" "Sir Wat?" Matsar kwalla nayi tare da cewa. "Kayi hakuri shi ya hanani zuwa" "Toh da nazo shine kika bi mutumin da yaso yayi raping dinki?" "Raping!!?" Na rufe bakina, hawaye na zuba daga idanuna. "Sir meye nayi mishi?" D'aga kafada yayi tare da Cigaba da abinda yake. "Ki tambaye shi mana, ba saurayinki bane" ya faɗa yana tab'e bakin shi, kamar ba shi ba. Zama nayi a gurin na fashe da kuka. "Toh meye nayi mishi da yake niman keta min mutuncina? Meye na tsare mishi? Me yasa kowa yake harin darajata?" Kuka nake sosai. Kafin nacigaba da cewa. "Kai ma ba taimaka min kake ba, jikina kake so! Meye a jikin da kuke bukata? Meye ya rage da kuke son me yasa kuka matsa min? Matan ka su dake ni kowa ya wulakantani, me yasa bani da daraja" Takowa yayi ya d'aga ni yana kallon yadda nake kuka. "Nur ba zan kuma tab'a ki da sunan sha'awa ba, Idan na kuma tab'a ki da kalmar aure na tab'aki zaki aure Ni?........ Acct: 0472282105/ +2347035133148 kuyi magana nan ko nuna evidance dinku Ramlat Abdul Rahman GTBNK *_ALIYU ASADULLAH♡_* ```The Monarchy King``` MrsUsman400 Warning. This article contains pornography and sex warnings for girls and widows ... So please respect yoursef and bana son kananun magana... Book din na kudi ne 200₦ akwai Royal Diamond Group 500₦, Musu bukatar Complete Insha ALLAH 1k....... Am glad to meet you guys..... Insha Allah 01-July-2021..... And don Allah idan ba zaki fadi magana me dad'i ba karka karanta min book, don Allah domin ni nasan dalilin da yasa nayi haka..... 7/11/21, 2:01 PM - Buhainat: 2️⃣1️⃣ Kwalla ne masu zafi suka shiga zuba min ina kallon shi, shima kuma kallona yake, bakin shi kuwa motsi yake ban san me yake fada ba. Shi a tunanin shi maganar da yayi mata taji ne, ko a fili ya faɗa bai san cewa a ranshi yake maganar babu abinda ya gaya mata, amma tabbas yasan ya taso daga inda yake zaune zuwa gurinta amma kuma bai fada mata abinda yake son fada ba, sai motsa baki yake kamar wanda yake addu'a. A hankali na kuma mannewa da bango ina kuka. Dafe hannun shi yayi da bangon kafin ya shafa kanshi yana min wani irin shegen kallo kasa kasa. "Idan kin gama kukan banzan ki ina jin yunwa" "Babu abinda zan maka" na fada ina cukwaikuye hijabi dina. "Ok dama kin ce jikinki nake sha'awa ko?" Ya fada yana balle botirin rigar shi. Girgiza kai na fara ina ƙoƙarin barin kusa dashi, hannun shi daya ya kai ta cafko ni. Tare da matse ni da bango. "Don Allah Sir Aliyu kayi hakuri, bani kuma maka rashin kunya" lashe pink lips din shi yayi yana kallon yadda take kuka har da kerma, sakamakon hango gargasa jikin shi. Da suka kwanta luf. "Kayi hakuri ba zan kuma ba, wallahi ba zan sake ba. Kaji Sir Aliyu idan na kuma ka zane ni kamar yadda kake zane Aroosh da Anis, wallahi na tsoro ta ne. Sir Aliyu tun da muke na tab'a maka rashin kunya?" Na tambaya ina yarfe hannuna, sake tamke fuska yayi yana kai hannun shi zai ja zip din wandon shi. Wani irin kuka ne ya kuma kwace min..ina yarfe hannu. "Sir Aliyu. Wallahi idan kace min nayi kome zan yi sir kaga ni mareniya ce Innata ta rasu" sumbatu take mishi cike da tsoro tana yarfe hannu, ga wani kashe shi da yake ba tare da ta sani ba, wato tsalle tana yi kirjinta na yi. Lumshe idanun shi yayi na wasu lokuta, kafin ya bude a kanta cikin wani irin yanayi, idan tayi dan tsallen zaka ga har nonuwarta suka tsalle. Had'iye yawun yayi cikin jin kamar ya kamasu yayi ta tsotsar yana lasar su. Gashi dariya yana cin shi kamar yayi me amma kuma tsabar bakin hali yaki ya dara, yana son mace me yarinta. Hannun shi ya kai dukka biyu ya rungume ta, tare da kifa kanta a kirjin shi. "Ya isa haka, nima min abinda zanci" ya faɗa a sanyayye tare da nufar hanyar da zai kai shi wani daki. Sai da yayi nisa kafin yace. "Oya zoki ga dakin girki" kamar wacce kwai ya fashe mata nabi bayan shi, na shiga zama bakauyi nayi ina juyawa tare da kallon kome na kicin din tafiya tare da cewa. "Kiyi min kome a hankali bana son sauri" yana fita na fara kunna gas ɗin, sannan na daura ruwa. A hankali nake kome sannan na bude frig na hada dauki nama, bayan na gama na juye a wasu kuloli masu kyau. Shafa kanshi yayi sannan ya tara ruwa me yawa ya shiga cikin, kwanciya yayi yana murmushi tare da imagination din abinda ya faru, wata ƙasaitacciyar murmushi ya sauke har sai da yar mitsisiyar bakin shi ta lub'a, yana burin ya kuma ganinta babu kaya, yana son ta tab'a nonuwarta masu laushi. Yana son yaji ya lashi wuyarta zuwa kirjinta. Yana mafarkin ya ganshi a tsakanin cinyoyinta yana wasa da gabanta yana, fatan ya kuma ido biyu da ruwan da yake bulbulowa daga gabanta, Murmushi ya kuma sakewa sakamakon hango gaban shi tana wani tsalle da harbin iska. Shafawa yayi sannan ya sake gyara kwanciya a cikin ruwan. Haka ya gama sannan ya fita gaban shi yana tsaye kikam, haka ya saka kaya sannan ya fito zuwa falon da ya dauki wani irin kamshin girki, fitowa tayi dauke da kular abincin ta fara shiryawa, haka nayi ta dauko abincin ina shiryawa, juyawar da zanyi sai a kirjin shi. "Kayi hakuri, ban san kana bayana ba" a hankali ya zare yar hijab ɗin. "Kika sake wuta ya kama ki zaki gane baki da wayo, abinda kike boyewa mata na suna da shi, nasu ma kanana masu kyau ba irin naki manyan ba" kokarin kaucewa nake daga jikin shi yana kara matse ni da jin dinning chair. "Sir zaka ji min ciwo" na fada ina zubda kwalla. "Ok sorry" ya faɗa ina yana janye wa daga jikina, kwalla ne ya kuma zubo min, na juya da sauri zan bar gurin, ina fara tafiya yace min. "Tafiyar kamar da ban sha'awa take" da sauri na kai hannu mazaunai na, dauke kai yayi yana jan kujeran ya zauna. Ni kuma na shiga kitchen ɗin. Ina dafe Kirjina. Kwalla na zubo min. Na shiga uku, a hankali na karasa aikin na fito ina ajiye kofin. "Have sit" zama nayi, "serving me" mikawa nayi na fara saka mishi abincin, ina juya kadan idanun shi na kai na. "Shekarun ki nawa?" Shiru nayi kamar bana gurin, "hmm" ya faɗa, yana me Cigaba da kallona. "Shekarun ki nawa?" "22 next month 23" na fada ina ajiye mishi abincin shi, hannun shi naji Kawai a saman duwawuna da sauri na sake kofin hannuna. Na fada kanshi. "Auwshhhhhhh!" Ya fada yana me kifa kanshi akan kafadana. "zaki kashe Yaron mutane" "innalillahi wa'inna ilaihi rajioun, don Allah kayi hakuri" na mike ina kallon shi, murmushi yayi sannan ya fara cin abincin, kallona yayi sannan yace. "Ba zaki ci bane?" Ya tura min nashi. "A'a ina azumi ne" "ai yaushe kika fara?" Shiru nayi dan na Fahimci ya gano karya na mishi, "oya zuba kici" ya faɗa min yana tsare Ni da ido, haka na zuba kad'an ina me fara cin abincin a hankali, murmushi yayi sannan ya cigaba da cin abincin nan, har ya gama ban ci ko rabi Ba, ina ci kamar zanyi amai. "Baki cin abinci ne Sosai?" Gyada mishi kai nayi, murmushi yayi sannan yace. "Toh ai gwara kici domin kuwa duk namijin da zaki aura ba zai d'agawa wancan kayan baynki kafa ba" ya faɗa yana mik'ewa daga kujeran. Bin shi nayi da ido, juyowa yayi nayi maza na dauke kaina ina tura abincin, dakyar naci na mike ina me gyara gurin, bayan na gama na nufi falon na zauna ina kallon kofar da ya shiga. Yana shiga ya kwanta abinshi kamar bai ajiye mutum ba, wayata ce tayi kara, na duba. Aunty Mufeedah. "Hello Aunty". "kika ina ne?" Kasa kasa nayi mata magana. "Aunty na tafi gidan Kawata ce". "kina tare da Ya Asad ne?" "A'a a'a no ina gidan kawar tawa ce" amsar wayar tayi ban san zuwan shi ba domin na rud'e. "Tana tare dani idan na gama abinda ya kawo ni zan dawo da ita cikin kwanciyar hankali, ki gayawa Umma tana cikin tsaro da kulawa " ya faɗa yana me kashe wayar. Zuba min ido yayi sannan yace min. "Me yasa kika ki gaya mata gaskiya?" Shiru nayi na fara inda inda, kafin nace mishi. "Bana son nayiwa matanka rashin adalci ne, taya" "ai Jikar liman sai ki gaya musu haka idan muka koma, ki gaya musu kin dauke musu mijin su, kin saka shi a loto ko" sunkuyar da kai nayi, sannan ya matsa daga inda nake ya kwanta a doguwar kujera. Shiru ne ya ratsa tsakanin mu. Har na zata ya fara barci ne. "Yanzun kina da wani buri?" Shiru nayi na zata ko waya yake, sai da ya d'ago ya kalle ni sannan ya dauke kan shi. "Baki ji bane" da sauri na ce mishi. "Ai na zata waya kake ko kana barci" shiru yayi sannan yace min" a'a waka nake sai ki tashi ki fara rawa" ya faɗa ina tav'e baƙi. A raina nace mishi *zaka aikata ya kusheshe kawai* ina tura baki, ashe yana kallona. "Amma d'azun kika ce min nayi hakuri ba zaki kuma nima na da rashin kunya ba?" A rud'e na kalle shi kafin nace mishi. "Kayi hakuri wallahi na zata baka kula bane?" "Ok bari na kula da kyau " "please kayi min rai ba zan kuma ba." "Hmm zancen kike so zaki kuma ai tunda kika iya gaya min bakar magana tare da harara na" "Ayya Ayya kayi hakuri mana. Kai baka san wasa bane?" Na fada ina zare ido, "Ni abokin wasan kine? Ko Ni kakanki ne?" Kura mishi ido nayi, domin maganar tayi min zafi. A hankali na mike tare da ɗaukar waya ta zan fita. "Ina zaki?" Lashe bakina nayi domin zan iya fashewa da kuka, na juya zan fita. " Zo nan" ya ce min, dawowa nayi gaban shi. "Me yasa zaki tafi?" Hawaye ne suka zubo min sharrrr. "Sabida na ce ni kakanki ne?" Sake da'go kai nayi sai ga hawaye sharr. Tasowa yayi tare da nufar inda nake zaune ya durkusa a gabana, shafa hannuna yayi yana kallon yadda nake kuka. "Toh kiyi hakuri" ya faɗa kamar me ciwon hakori, shafa kumatuna yayi zuwa bakina. "Me yasa baki son a tab'a iyayenki?" Ware idanuna nayi akan shi ina me jan majina. Kura min ido yayi yaga, yadda nake jan majina murmusa min yayi sannan yace min. "Kina da Yarinta, kuma Bama haka ba yarinta ta sa baki iya kwatar kanki a hannun Su Natashah, kema mace ce mai kwarjini ba kowa yake iya gaya miki abinda yake ranshi ba, amma ki daina yarda suna dukarki ke jaka ce?" Tambaye ni, girgiza kai nayi ina share kwalla, "toh matukar ke ba wawuya bace karki kuma yarda mace yar uwanki ta sake ki. Baki rama ba, domin kuwa haka ba zai sabu ba, taya ana zaune kullum su saka wannan yarinya me fararren idanu a gaba da rigima har sai tayi kuka." Murmushi nayi sannan ya kai hannun shi kan yar tusan jakina da yake gefen hancina. Shafa gurin yayi da yatsar shi. "Kin san me? Kina da kyau matsalar ki kina da tsoro da ruwan ciki, ba a son mace ta zama matsoraciya haka sai a rena ta" d'ago kai nayi ina kallon shi. "toh so kake nayi ta faɗa kamar mahaukaciya?" "A'a idan aka miki magana Karki yi kuka ki zama classic lady wacce ba zata yi fada ba, amma kuma tana d'aga ido ta kalli mutum zai ji shakkar ta" "hmm" nace mishi, gyara tsuguno yayi sannan ya cigaba da cewa. "Ba zaki iya fada domin kwato yancin ki ba?" "Ba zan iya ba" na fada ina kallon shi. "Bar kallona tunda ba zaki iya ba tabbas zaki Cigaba da kuka kina gani zasu miki abinda ba zan iya shigar miki ba" ya faɗa tare da mik'ewa ya nufi dakin shi, haushi kamar ya kashe shi. Domin ya tsani rayuwar kaskanci shi yasa ba zai tab'a yarda wasu mutane na daban su bashi abinda ba zai iya d'aga musu murya akan shi ba, kwanciya yaso yi ya kalli lokacin sallah yayi dan haka yayi alola tare da gabatar da sallah, ina zaune na ji shi. Shiru shine na mike na nufi dakin na samu yana Sallah, nima komawa nayi na zauna sai da ya fito nace mishi."zanyi sallah" "ki shiga cikin dakin can" nufar hanyar dakin nayi na, shiga kofar da nake zargi ban daki ne nayi alola. Ina shiga naga dakin kaya ne, rufewa nayi na shiga daya kofar naga ban daki. Ina shiga na fara alola. A hankali na idar na mike. Ban san lokacin da na fasa ihu me shegen ƙarfi ba. Na bude kofar da mugun gudu. Ina karo dashi. Tare ni yayi sannan ya saka ni a kirjin shi, jikina da zuciya na rawa suke kamar zan mutu. Kuka nake son yi amma na kasa, sake rungume ni yayi da dukkan hannun shi. "Ka kai ni gida, don Allah bana son zaman na kayi hakuri ba zan zauna ba" na fada ina kuka, shafa bayana yayi sannan yace min. "Kiyi shiru meye a ban dakin?" D'ago kai nayi a razane. "Wani abu ne! Ban san yadda zan gaya maka ba?" "Kinyi addu'a kafin ki shiga ban ɗakin?" Gyada kai nayi, ya sake ni tare da nufar hanyar ban ɗakin, ya duba sannan ya dawo. "Ban ga kome ba!" Ya fada yana kallona. "Toh ka launi gida" "a'a kiyi sallah tukun," ya faɗa min, kamar na mishi gardama, amma na hakura na fara sallah yana zaune a gurin har na gama, sannan ya riko hannuna, muka fito. Ya nufi gurin frig din ya juye abincin nan kaf a wani roba, sannan ya tsaya na wanke duk a tsora ce nake, ina gamawa na kifa sannan na nufi inda yake ina goge hannuna. "Kin tsorata ko?" Gyada kai nayi, "ba zan kuma barin wani abu ya same ki ba" gyada kai nayi, sannan muka fita daga gidan, yana rike da abincin ya kaiwa Security din, ina tsaye kaina a sunkuye. Kallon bishiyar da suke shuke a gurin nayi, naga suna tafiya tare da nufo ni, ihu nake son yi amma na kasa kamar wacce aka matse min wuyata, sai kokuwa nake da numfashina, bishiyar kuwa sai zuwa suke, baki daya na rasa dauko addu'o'in bakina, sai kiciniya nake. Gashi ina jin kamar grass din da suke gurin su daure ni tam. Ina cikin wannan yanayin ya isa yana tab'a ni na sake wata irin ajiyar zuciya tare da zuɓewa a jikin shi, na suma. "Buhayyah!!!" Ya kira sunan ta da mugun karfi tare da ɗaukar ta sai cikin motar shi, da sauri ya fita da ita daga gidan. Ya nufi asibiti da ita, yadda ya isa asibitin dole ka tausaya mishi, dan haka aka karb'e ta, cikin gaggawa suka shiga kula da lafiyar ta, har ta farka, amma ta koma barci. Lokacin da likitan ya fito. Har office yabi bishi, sun jima sosai suna tattaunawa. Kafin ya fito. Number Mufeedah ta kira ya gaya mata halin da suke ciki. Bayan kamar minti goma sha sai gasu. Koda suka iso zuba mishi ido Hajiya Firdausi tayi sannan tace mishi. "Tsakanin ka da Allah me ka mata?" Kura mata ido yayi sannan yace mata. "Ummana zargi na kike?" Girgiza kai tayi sannan tace mishi. "Yar mutane dole naji tsoron kar matsala ta faro ta sanadinka, don Allah idan ta ji sauki ka sallame ta bana son sunanka ya lalace akan ta, don Allah" ta faɗa kamar zata yi kuka, "Umma" "don Allah nace" kura mata ido yayi tabbas ta fishi gaskiya, itama yarinyar tana da gaskiyar ta, dan haka ya sunkuyar da kanshi yana shafa kanshi, matukar dame. Ya rasa me zai ce mata. "Don Allah kiyi min Alfarmar guda, ta zauna a gurinki kafin na samu inda danginta suke na yarda ko aiki ma ta daina zuwa, please kece kawai zaki iya min wannan Alfarmar Don Allah Mommy...... *Wannan book din na kudi ne! Kuma abisa amana kuka saya don Allah ki biya ki karanta a nutse bana Allah ya isa ko zagi* Acct: 0472282105/ +2347035133148 kuyi magana nan ko nuna evidance dinku Ramlat Abdul Rahman GTBNK *_ALIYU ASADULLAH♡_* ```The Monarchy King``` MrsUsman400 Warning. This article contains pornography and sex warnings for girls and widows ... So please respect yoursef and bana son kananun magana... Book din na kudi ne 200₦ akwai Royal Diamond Group 500₦, Musu bukatar Complete Insha ALLAH 1k....... Am glad to meet you guys..... Insha Allah 01-July-2021..... And don Allah idan ba zaki fadi magana me dad'i ba karka karanta min book, don Allah domin ni nasan dalilin da yasa nayi haka.... 7/11/21, 8:36 PM - Buhainat: 2️⃣2️⃣ Kasa musanta mishi tayi tana kallon yadda yake kara niman Alfarma, tana kuma Cigaba da kallon shi, ranta yana soya, bata kaunar wani abu mara dadi ya faru,domin itace zata sha kunya. Kuma kamar lalacewar sunan ahalin su ne. B'ata rai tayi sannan tace mishi."zan rike ta abisa sharadin, idan bai maka ba wallahi ba zan yi kaffara ba sai dai ta wuce ta nime danginta" cikin zakuwa ya kalle ta yana me jin sanyi a ranshi, kafin ya shafa kanshi. "Ina jinki Uwata!" Ya fada cikin ladabi da biyayya, murmushi tayi domin Tabbas ya bata mugun tausayi, tun yana yaro tasan abinda yake so ta san abinda baya so, kallon shi tayi sa sannan ta girmama al'amarin da zata iya mishi iyaka da Yarinyar ba dan kome ba, sai dan kaucewa fadawa sharrin shaidan, da kuma sharrin mutane da na wasu dangin ababen cutarwa. "Daga yau kar Na kuma ganin ka da ita! Sannan babu ruwanka da masu nimanta! Sai kuma ka shiga tsakanin ta da matan ka" idan ka sake na sami labarin ka shige mata wallahi da kaina zan ce ta shiga duniya ta nimo danginta" duk sharadin da ta gindaya mishi ba masu yiwa bane, amma kuma sabida ya amshi hukuncin a matsayin ta ba mahaifiyar shi sai ya kuma kaskantar da kanshi yana shafa kanshi. "Na amince" ya faɗa in cool Voice, wanda ya sata kara kallon shi. "Mufeedah ki kula da ita bari ya ajiye ni a gida," kallon shi tayi sannan tace mishi."Mr Cool zaka ajiye ni a gida?" Ta tambaye shi, a hankali ya mike tare da amsar jakarta, suka fita tare, "Asad!" Kallo kwayar idanun shi yayi yana kallonta, kafin suka nufi gurin motar shi, "kiyi hakuri Ummana" ya faɗa in sound tone, "ba kayi min kome ba, amma kamar na shiga cikin soyayyar ka ko?" Ta tambaye shi bayan ya shiga cikin motar, kallon mirror din motar shi yayi sannan yace mata. "Duk abinda zaki yi dan kin damu dani ne, kuma ba zaki TAB'A abinda zai cutar dani ba ko ita kanta yarinyar domin ke uwa ta gari ce, mai kaunar Ƴaƴan ta da na wasu ma" ya fadi haka yana me jin tausayina kanshi da kanshi, har suka isa gida basu kuma magana ba. Kuma bai dai sake cewa kome ba, tun a harabar gidan Halwani ya taso kamar zai dake shi. "Karka kula shi" "toh" ya faɗa mata, sannan ya wuce abin shi, har ya kai bakin kofar gidan shi Halwani ya tare shi da faɗa. "Ina yarinyar nan?" Bai saurarre shi ba ya saka kai zai shiga cikin gidan, "kai ina yarinyar nan nace Maka?" Ya fada da mugun karfi. Bai kula shi ba, "ina ka kai Buhayyah?" Sai lokacin ya kalle shi kafin ya sake murmushi, ya dafa handle kofar shiga falon. "Wallahi baka isa ba, dole ka bar min yarinyar nan banza jaki" yana shiga ya rufe kofar bai kuma bin ta kanshi shi ba, kallon shi Mabrooka tai sannan ta dauke kai, kura mata ido yayi sannan ya wuce abin shi, har yayi wanka ya sake fitowa Mabrooka bata ce MISHI cika ka ba, yana zuwa gurin Dinning babu abinci a fusace ya juya yana kallon ta. "Ina abincin na?" Cikin masifa ta kalle shi, sannan ta kuma ce mishi, "yana gidan yarinyar da ka ajiye domin bukatar kanka, ko Buhayyah bata baka bane? Na zata bayan ka gama kwakule ta zata dafa maka abincin da zaka ci ne? Ai Ashe ba haka bane toh zauna a gurin sai na samu damar da take dashi zan girka maka, ko tausayin kaunar da nake maka ba kayi ka rungume wata banza can ni gani nan jaka ban san me nake yi ba, Allah dai saka min, kuma ba zan yi girkin ba" ta faɗa tana kuka, zama yayi yana kallon ikon Allah, dan haka ya fice daga gidan ya nufi gidan su, yana shiga ya samu Hajiya Kaltumah mahaifiyar Halwani sun zauna sai kwashewa Buhayyah albarka suke ita da Natashah. Bai d'aga kai yayi musu magana ba, ya nufi gurin abinci ya diba tuwo miyar eguse, tunda ya fara ci ya fahimci girkin na Buhayyah ce, dan haka ya nutsu ya fara ci kamar babu mutane a falon. Saukowar Papa ya sashi d'agowa daga abincin da yake ci, "lion King" murmushi yayi sannan yace "Na'am Abbana" ya kira sunan Annan shi bayan ya mike daga kujeran da yake jikin Table ɗin. "Meke faruwa ne?" Zama yayi sannan ya korowa Mahaifin shi bayani abinda yake faruwa, sannan ya kara da cewa. "Abba ayi min alfarma daya yarinyar nan zan daina shiga harkar ta, matukar Natashah da Mabrooka basu kuma shiga nata ba, duk ranar da dayar su ya taba min ita, toh wallahi duk abinda ya zagayo ba zan iya dakatar da kaina ba, sannan ina son a shiga tsakanin ta da Halwani da Khamil, ya fita hanyar ta ko kuma duk abinda ya faru yayi kuka da kanshi. Yadda yake maganar zai tabbatar maka daga ranshi yake maganar, murmushi Alhaji Ahmed Amin yayi yana kallon shi musamman yadda yake ƙara jadadda abinda zai faru idan aka mishi ganganci. "Toh Aliyu amma kana son yarinyar ne? Idan kana Sonta sai ayi abu daya a hana ta kula kowa sai kai, amma nace zan hanata kula samari kamar nayi son kai ne, ka dai duba wani abu" shiru yayi sannan ya kara dakewa yana jin Hajiya Kaltumah tana cewa. "Alhaji Ahmed ban da fitina irinta Yaran yanzun ina Aliyu zai kai mata har uku, biyun basu ishaka ba sai ka kara da ta uku?" Kura mata ido yayi tabbas tana son ya kafta mata rashin mutunci shi yasa take shiga hurumin shi. Mik'ewa yayi daga falon ya nufi waje domin ya cigaba da kallon abinda yake mishi zai iya mata tijara ba tare da ya fahimci abinda yake ba, ina shirin Fita Baban su yace mishi. "Kana son yarinyar ce?" Tsayawa kowa yayi yaji amsar da zai faɗa masu. Yace musu"A'a babu SOYAYYA a tsakanin mu, taimakon ta nake. " "Aliyu ASADULLAH kaji tsoron Allah kace baka son Buhayyah taimako ne a tsakanin ku?" "Eh ya faɗa yana barin gidan, ya rasa meke mishi dad'i, me ya kai shi wannan katob'arar. Haka yayi ta zaga gidan yana nazarin abinda ya kaita gashi babu halin yaje ya ganta. Karfe takwas Moddibo ya dauko mu, ina kwance a jikin Sit abin duniya ya dame ni. "Buhayyah dama baku soyayya da Ya Aliyu Asadullah?" Kamar wacce baka mintsine ni na tashi zaune ina zare ido. "Babu kome a tsakanin mu" na fada ina kallon Aunty Mufeedah, "toh ai bamu ce akwai kome ba, soyayya muka tambaya tunda babu shikenan" ta faɗa tana kallon hanya Itama. Har muka isa gida ban san me suke ciki ba, sai da na shiga cikin gidan na samu ana kuma maimaita abinda ya faɗa d'azun ko dan sun ganni ne oho. Gaishe su nayi sannan na nufi hanyar d'akina, na zauna a bakin gadon. Ina jin babu dadi a raina.. shigowar Natashah ne ya sani mik'ewa ina kallonta. "Toh karya mara zuciya bari kiji abinda Hubbyn ya gaya mana akan ki!" Haka muryan shi ya fito tar sunkuyar da kaina nayi ban san lokacin da murmushi ya subuce min ba, ina wasa da yatsuna. "Toh nagode" na fada mata ina me nufar ban daki, riko wuyar rigana tayi tare da Hadani da bango. "Wai Ni kam meye nayi miki ne kika tsane ni? Me yasa ba zaki je gaban mijin ki, kokarin riko wuyar shi ba, dalla sake ni" na kwace kai na, juyar dani yaxa mare ni, na kare kaina kwalla na cika min ido, marin hannu tayi tayi, har da cire takalmin ta. "Wai ke Natashah baki da hankali ne? Kishi hauka ne? Zaka kashe musu yar mutane ne? Duba yadda kike dukarta da dunduniar takalmi, gaskiya kin b'ata wayonki" inji Mama tana fisge takalmi. Kowa na gidan sai da yaji babu dad'i. "Kiyi hakuri Buhayyah Mufeedah don Allah kula da raunin da taji, karku bari Asad ya san abinda ya faru." "Ai ba gidan Ubanta bane wallahi dai ta bar gidan nan ko kuma na kira Abbana na gaya mishi cin zarafina da kuke" ta fada tare da riko rigana ta nufi Hanyar waje dani. Tana hankad'a ni. "Fita mana a gida slut kawai, bar magana gidan Mijina" dakyar aka riko ta, tana ihu tana masifa lallai sai na bar gidan, saukowa yayi daga falon shi na sama ya fito, yaga abinda yake faruwa. Kifa mata mari yayi sau daya yasata dauke wuta na hucin gadi , na wasu dakikai kafin ta dawo hayacinta, ta wani fashe da kuka tana shafa hancinta da yake zubda jini, kusan Yaran manyan ba kowa yake hukunta dan shi ba, dan haka ya d'ago Buhayyah ba tare da ya kalle su. Ya rike hannun ta, tare a nufar cikin gidan shi."wallahi ba zan yarda ba, sai na kashe ta." Bai kula ta ba, kuma babu wanda yayi yunkurin dakatar dashi, sabida yadda ya dauki matakin cikin gaggawa. Falon shi ya wuce dani. Ya zaunar dani tare da dauko goron ruwa ya mika min. "Meye ya hadaki da ita?" "Ban san meye nayi mata ba, don Allah ka barni na koma gurin Aunty Nafy" wani irin duba yayi min irin baki da hankali ne? Sunkuyar da yayi tare da fashewa da kuka. "Ni kam ba zan zauna ba ka kai i gurin Aunty Nafy nace" na fada da karfi ina kuka. Mamaki ne ya kama shi. Abinda ya kuma kara bashi dariya bai shirya ba shine ganin yadda take bori, har da niman faduwa a kasa, bai san lokacin da ya tare ta ba, idanun ta na zubda kwalla. "Da alamu a gidan ke yar auta ce abinda kike sai an auta sakaltattun yara." Jin tudun kirjina a nashi ya sani sauke wata irin ajiyar zuciya, tare da manna kaina a kirjin shi ina jan majina. "Ke yar baby ce?" Tura baki nayi ina son saka mishi kuka. "Kika sake kika yi min kuka sai na baki mamaki. Ki shirya kayanki zaki koma tankara kamar yadda kike so" ware idanuna nayi tare da mik'ewa sai kuma na sake murmushi ina gyara gashina ina ajiyar zuciya na sauke sannan na ciro tissue na goge jinin bakina, "sir zan iya tafiya?" Nuna min hanya yayi yana tsugunne, fitowa nayi tare da nufar step din. Ban san ya akayi ba, sai dai na ga wutar gurin ya dauke tare da jin an tura ni daga bakin step din. "Sir Aliyuuuuuuuuu" na kira sunan shi da mugun karfi ina gungurowa daga step by step. Da gudu ya bude kofar tare da kunna wutar gurin, cike da wani irin Fargaba ya hango jinin da yake malala daga kan Buhayyah. Uku uku yake tsalle step din har ya isa gurinta, daukar ta yayi tare da ficewa daga gidan. Lokacin wata mota baka tayi mishi horn, kurawa motar ido yayi yana hango Natashah ce a cikin motar, tana me fita a gidan. Wani irin bakin ciki ne ya kama shi, da sauri ya nufi gidan su da Ita tana kwalawa Mufeedah kira. Dukkan su haka suka fito. "Mufeedah!!" Hankalin su a tashe suka kuma fitowa, ganin yadda Jini yake saukowa daga kanta yasa Mother ta cire hijab ɗinta aka daure kan, sannan aka nufi asibitin da ita, tun karfe tara suke tsaye da gaban kofar har zuwa karfe biyu na dare sannan, likitan ya fito alamar an gama aikin, turo ta aka yi a gadon. A tare suka sauke ajiyar zuciya, sannan suka Kalli mufeeda da aka yi aikin da ita. Yanayin fuskarta kawai ya saka su fahimtar kome dan anyi nasara. "Mufyy" ya kira sunan ta a sanyayye, "Alhamdulillah, babu wani abu buguwa ce a goshinta sai jin ciwon da ya hadu a gurin amma taya haka ya faru?" Cikin takaici yace musu. "Natashah!" Zaro idanu suka yi, "ita ce ta wurgota?" Cikin takaici ya fallawa Sawwama harara, "karya na miki? Nace karya na miki? Idan ba ita bace waye? Ko kin ajiye wani da zai turo ta ne?" Shiru tayi kanta a sunkuye, "amma ai bata fadi haka dan wani abu ba, idan ka duba gidan ai akwai Mabrooka, ko bata san abinda ya faru bane?" Shiru yayi tare da kurawa Mother ido, sai yanzun abinda ya faru ya dawo mishi lokacin da zai fita dauko Buhayyah, haduwa suka yi tana mishi kallon jin haushi da takaici. Dafe goshinsa yayi tare da cewa. "Toh idan ba Natashah ba sai dai Mabrooka ce" ya faɗa a masifance, "toh idan ba ita bace fa?" Allah Sarki duk sai ya zuba musu ido, "zaku kashe ni" ya faɗa kamar zai zubda kwalla. "Bamu kashe ka ba, amma ya kamata ka bincika wanda yayi laifin ba wai ace wannan wannan ba, idan na zaka iya tsayawa a gidan ka ba, me zai hana ka bar masu so da gaske suyi rayuwa da ita ba wai ka zauna kana kame kame ba, yarinyar nan dai kowa ya san ba aurenta zaka yi ba, toh don Allah ka barta ni da Khamil mu shiga nimanta." Kurawa Halwani ido yayi sannan yace mishi" dadina da kai dakikanci, uwar ka zanyi da ita?" Basu tab'a jin zagi a bakin shi ba, amma yau da yake a fusace yake sai gashi yana aunawa. "Karka kuma zafin Mahaifiyata?" "Uwarka gwal ce fa ba zan zage ta b...." Saka hannun Mother tayi a bakin shi. "Ni kake zagi fa" tashi yayi tare da naushin bango dai da kashin hannun shi yayi kara, cikin fushi yace"Ya kuke so nayi? Ya kuke son nayi da rayuwa na? Yarinyar nan tun kafin ta shigo cikin mu ake samun matsala da ita, tunda ta kasance mara magana da fada kowa ya rena ta, meye yarinyar kayi da aka son a cutar da ita saboda kishi Me yasa?" Ya fada da karfi tare da zama yana huci. "kayi hakuri mana" inji Mufeedah, saka kai yayi ya bar asibitin dan matukar ya cigaba da zama asibitin zai daki kowa ma, haka ya nufi gida, lokacin da ya isa gida ya shiga Part din Mabrooka, yana shiga ya same ta kwance tana barci. Tab'a ta yayi ta farka. "Lafiya?" Ta tambayi shi, "duk abinda yake faruwa baki sani ba?" Kallon shi tayi irin kallon mamakin nan, "kamar ya duk abinda ya faru ban sani ba, ina barci me zan iya sani" "mutuwa kika ba barci ba, ban da tsabar Iskanci ki turo yar mutane a sama kice barci kike?" Ya daka mata tsawa da yasa ta fashewa da kuka. "Wallahi ban turo Natashah ba" "kaniya ce ba Natashah ba, nace kaniya ce ba Natashah ba, akan Buhayyah nake magana na akan wata can ba." Ya fada da karfi. Bakinta sake take kallon shi bata san lokacin da kukan ya tsaya ba, tace mishi. "Wallahi ban san me kake nufi ba meye ya sami Buhayyah?" Wani irin dauke wuta yayi. Yana kallonta. Kafin ya juya ya fita daga dakin, ya nufi sama, washi gari.. Natashah tazo gidan domin daukar kayanta yasa aka kama mishi ita, kallon shi tayi cikin mamaki, "meye nayi maka?" "Idan kika isa station zaki musu bayani." A tsorace ta kalle shi tana girgiza kai tace" don Allah ka gaya min meye nayi indai akan dukar Yar aikinka ne wallahi ba zan kuma ba karka zubda min kimata da ta Masarautan da na fito." Ta faɗa tana zuɓewa a gaban shi. "Ba akan dukar bane akan furucin sai kin kashe Buhayyah ne, har kika yi nasarar turota daya daga sama". "Ni!!!" Ta faɗa tare da rufe bakinta ya kuma fashewa da mugun kuka tana faɗin."nasan nace zan kashe ta amma billahi azim ban shiga gidan ba, wallahi ban mata kome ba, na rantse da Allah bayan na dake ta da naje gidan Hajiya Rumaisah fada tayi min ka kirata ka tambaye ta, na rantse ban mata kome ba, akan me zan turo ta, don Allah karka zubdawa mahaifina mutuncin shi" ta faɗa tana me hada hannunta dukka biyu. Tana kuka me matuƙar ban tausayi, d'agawa hannu yayi cikin damuwa. "Sir mu barta ne?" D'aga kai yayi wanda yake sara mishi kamar zai fadi. *Toh waye ya turo Buhayyah daga sama?*.ya tambayi kanshi. 7/11/21, 8:41 PM - Buhainat: 23***"Something happens ba tare da na sani ba, waye yake bibiyar inuwata, tabbas wani yana bibiyar rayuwata, amma ba a tsaya a kaina ba sai akan Innocence lady" ya faɗa yana sosa goshin shi. A hankali ya nufi cikin gidan shi, yana sallama securitys din, ya shiga cikin gidan shi ya zauna tare da harde hannun shi yana kallon hoton shi na nadin sarautan da akayi kurawa hoton yayi ido, kafin ya mike ya kuma shirin ya nufi asibitin dake shi yake jan motar, lura yayi da wata mota tana bin bayan shi, shiru yayi tare da gangarawa daga samar titin zuwa gefen hanya, yaga motar me kiran toyota hilux 4×4 ta wuce da mugun gudu. Lumshe idanun shi yayi yana tuno Number mota, kafin ya kira BASHIR ya gaya mishi. "Iko Insha Allah yanzun za a bibiye motar." Ya fada mishi, lumshe idanun shi yayi yana kallon yadda motoci suke tsalla gudu, shima ya bi bayan su a guje, yana jin ina ne zai samu wanda yake harin Buhayyah. Koda ya isa asibiti ya samu Mahaifiyar su da Mufeedah , zama yayi tare da dafe goshinsa."na rasa wanda ya ture Buhayyah daga sama, Mabrooka tace ba ita bace sannan Natashah tace ba ita bace kai na ya kunce baki daya me yasa sai aka turo ta, amma kuma Allah ya kyauta." Ya fada yana shafa kanshi, tare da furza da iskar bakin shi. "Mufeedah kuyi a hankali domin ina ganin akwai abinda ake nima a tare dani, so ina ganin zai iya shafar kowa ma" ya faɗa yana barin d'akin "wallahi tausayi yake bani, tunda aka bashi sarauta nan yake yawan shiga damuwa, yanzun kuma ga wanda ya Kunno mishi kai Allah ya ficce shi lafiya" haka su kayi ta tattaunawa. Gefe guda ba Natashah tunda ta bar gidan bata kuma marmarin dawowa ba, domin abinda ya faru ya matukar bata tsoro, dama kuma can Hajiya Rumaisah tayi mata fada sosai na zubda kimarta zama gidan iyayen mijin da bata tare ba, ai abin kunya ce idan iyaye suka ji, ko jama'a shi yasa tattara ta koma gidan ta, idan ya matso zai zo ya dauke ta. Wannan abin ba karamin dad'i yayi mata ba, amma dake tana tsoron kar zancen dukar da tayi ya tafi kunnen iyayen ta yasa ta kame kanta. Juya kujeran da yake a hankali yana murmushi tare da juyawa a hankali, kallon juna suka yi da Bashir. "Meye kake tunani akai?" Gwauron numfashi ya dauke kafin yace mishi. "Kawai ina zai tunanin zamewa tayi daga sama, sannan kuma ina ga motar nan daga Tankara yaƙe!" Mik'ewa yayi tare da zuge window yana kallon yadda titin yake cike da ababen hawa. "Idan ba daga can bane fa?" "Nafi tunanin daga can ne domin kuwa tambarin masarauta ce a jikin motar." Zuba hannun shi yayi a cikin aljuhun wando shi. "Ni kuma sai nake ganin babu wani alaka a tsakanin ture Buhayyah da bibiyata a mota? Indai har haka ne toh ba makawa zasu" shiru yayi tare da ɗaukar wayar shi yayi rubutu sannan ya tura inda yake da yakinin sakon zai Isa. "Kace kana ba makawa me?" Murmushi yayi sannan yace mishi. "Bash kenan maso abinka ya Fika dabara matukar haka ya fito zaka Fahimci abinda nake nufi, yanzun karka damu da bibiyar motar da yake bin bayana, kawai ka tsaya mu ajiye batun ina son shiga tankara." "Amma akan me? Ina ga karka yi gaggawar shiga kar ya zama na an san shigowar ka" nad'e hannun shi yayi a kirji sannan yace mishi. "Indai ba kai zaka gaya musu ina zuwa ba uban waye zai san zan shiga tankara? Sai kai" cikin damuwa yace mishi. "Wallahi ban tab'a sha'awar cutar da kai ba, balle kuma har na iya fitar da maganar ka waje ba don Allah ka fahimce ni" dariya yayi sannan yace mishi"karka damu ai nasan mutanen da suke tare da ni, dan haka ka saka ido kai ma ba barin ka zasu yi ba" ---- Da dare na farka idanuna sun yi nauyi, sai wuyata da aka sami roba, a hankali na ke kallon shi yana zaune, ya zuba min fararre idanun shi a kaina. "Sir Aliyu" na kira sunan shi a hankali. Murmushi yayi sannan yace min"na'am Buhayyahhhh" wani irin juya idanu nayi wanda ban san zan iya yi ba, ina maida mishi murmushin jin dadi, "ya kike ji" ya tambaye ni yana shafa hannuna, "Alhamdulillah wuyar ne da kaina kawai yake ciwo amma am feel better" matse hannun yayi a hankali yana min tausar shi, cikin jin dadi da nutsuwa "kina bukatar wani abu ne?" D'aga mishi kai nayi. "Ok like what?" Juya idanu nayi sannan nace mishi "every thing special" "ok am coming" ya faɗa tare da fita, fitar shi kamar minti biyu wata Nurse ta shigo min, kallona tayi sannan ta kalli abubuwan da aka saka min na drip sannan ta saka hannu cikin aljuhun ta ta ciro kwalbar allura, kallonta nayi na fara ƙoƙarin tashi, wayarta tayi kara. Dauka tayi tare da cewa"ok an gama da ita Insha Allah" ta juya tare da kallona muka yi ido biyu da ita." Meye nayi miki?" "Nima biyana aka yi na miki alluran guba" kokarin tashi na fara, taja alluran tare da nufo ni, Allah ya bani Sa'a na sauka, daga gadon kafin ta cimma Ni na isa bakin kofar, na bude tare da fita da gudu. Itama ta biyo ni kasancewar layin babu cunkoson mutane, ina fita tana biyo ni muka kuwa kasa a guje har cikin asibitin, garin gudu mata nayi karo da Aunty Mufeedah tare da shi, bayansa na koma da gudu ina haki. "Lafiya?" Kowa sai kallona yaƙe, "wata ce da irin wancan kayan zata kashe ni, don Allah karka mai dani dakin mu koma gida." Na fada ina fashewa da kuka. Kafin kace me ranshi yayi mugun b'aci, ya saka an tara ma'aikatan asibitin baki daya, sannan yace min" zaki iya gane matar da ta zata miki alluran?" Girgiza kai nayi cikin kuka nace mishi. "Sir Aliyu ba zan gane ta ba," dukar iska yayi sannan yace. "Allah ya so ta, da zan ganta tabbas sai ta kare rayuwarta babu wanda zai san i da take." Daga haka ya sa muka bar asibitin, Bashir yake jan motar shi yana gaba tare Bashir, Ni kuma ina baya da Aunty Mufeedah, haka muka isa gidan ..... A gida na cigaba da jinya, har aka yi sallah bai samu halartar bikin sallah a tankara ba, sai dai bana fita ko ina, daga falo sai kitchen shima sai da mutane kullum ina nannike a daki, gashi an saka bikin shi da Natashah. Ana kan wannan yanayi na warke muka shiga hidimar shirin bikin shi. Na manta da abinda ya faru. Kullum muna hanyar kasuwa matar shi kuwa ba shiga harkan juna muke ba,sai da muka nufi tankara, anyi bikin hawan angwaye wanda muka samu za ayi a ranar da muka isa. Lokacin da aka fara shirin bikin ne na fita daga gidan na nufi cikin gari anan na zauna can zuwa yamma na dawo, sabida cunkoson mutane a fadar, ma tako da kafa, a lungun da nake bi ne na fada wani kango. "Yallabai taya zamu kashe Aliyun? Kasan shima takadari ne, kuma kaga idan muka nuna da wuri zai saka ya gane." "Kai banza ka bari an sakawa dokin shi abu, sannan kuma sauran zai karasa abin shi." Ban tsaya ganin masu maganar ba a hankali na bar gurin,da gudu na nufi cikin fada, ina isa kofar get din gidan na samu zai hau dokin. Ina haki na nufi gurin shi nace mishi. "Karka hau, sunyi poisoning din dokin wallahi naji da kunne na" na fada kwalla na zubo min. Jan hannuna yayi tare da kai Ni bayan gidan shi. "Me kika ji? Gaya min meye kika samu labarin shi?" Bakina yana rawa na gaya mishi abinda yake faruwa, murmushi yayi sannan yace min. "Me yasa kike kuka?" Ya shafa kwallar da nake zubdwa, "sir ban sani ba". "ko kina tsoron kar na mutu ne?" Gyada mishi kai nayi. "Good Girl, karki damu zan yi hawa amma ba da dokin ba" ya faɗa min yana me jan hannuna, sannan ya nufi inda dokin yake ya kalle shi sannan ya kalli Moddibo. "Kai na fasa hawa wannan dokin bani me brown skin din yafi kyau" "amma dai wanda ya baka shawara bai maka adalci ba, dokin da ko kai wannan bai yi ba, ai shikenan sai kai ta hawa" ya saka aka maida kayan wannan dokin saman dayan boyayyen ajiyar zuciya ya sauke tare da kallona. Hawa dokin yayi tare da cewa. "Duk ranar da Allah ya nufa muka zama abu daya. Toh zan koya miki dokin " da sauri na juya zuwa cikin gidan, inda na samu mutane a cike, a hankali na wuce ban musu magana ba tunda hankalin su baya kaina. Kamar yadda sauran yan matan suka shirya haka nima na shirya tsaf na fito ban yi kwalliya ba, na fita gurin taron sanye nake da gown me tsagu ta baya sai mayafin fa na yafa, yadda na fito ina kallon waje, ko waye ya gayawa Prince Khamil sai ga shi nan. Murmushi ya sakar min.. na fito daga kofar gidan, muna ratsa cikin masarautan. Duk inda muka wuce sai an zube an gaishe shi, kafin kace me na zama Celebrity a cikin masarautan. Shi kan shi yayi wani irin girma yana jin kamar yafi kowa Sa'a dan haka inda ake hawan muka isa da shi, ya zauna a gefen mahaifiyar shi sannan ya nuna mata ni da ido, fuskarta babu yabo babu fallasa tace min. "Buhayyah ko?". "na'am Umma" tab'e baki tayi sannan ta cigaba da kallon ta,.ban san me yake gaya mata ba, amma na ga wani irin kallon da take min. Sunkuyar da kai na kasa. "Son bana son damuwa, ka tafi da ita inda zata zauna, ina kallon surukina" haka ya ja hannuna a fusace ya fita, daga gurin yana jan tsaki. Tunda muka fita ya dauke ni har can lambun masarautan muka zauna muka hira har aka tashi sannan ta rako ni zan shiga Sir Aliyu yana fitowa. Wani irin kallon banza yayi min, sannan ya wuce abin shi. Prince Khamil ya tsaya a gurin. Sannan Ni kuma ba shiga bayan nayi mishi sallama. Tunda na shiga gidan naga sun kura min ido. "Ina kika je?" Aunty Nafy tambaye ni, "ina tare da Prince Khamil.." tass ta wanke ni da mari, zuɓewa nayi akan gwiwata. "Kina hauka ne? Bayan ke ce kika gaya mishi, ana niman kashe shi. Dan hauka kece zaki fita da Khamil din? Meye kike son ya miki idan wani abu ya same ki? Me kike son yayi da ke?". Ta faɗa tana kuka, zama tayi tare da cewa. "Idan kin samu miji ki fidda na gaji da matsalar kullum sai an kawo karanki daga yau ya kare ki zauna a nan." Haka tayi ta min fada tare da ja min kunne na fita hanyar Prince Khamil, da zata tafi tare muka tafi, bayan na hada kayana. Nayi musu sallama tunda ba shiga gidan na shiga dakin Mubeenah babban yarta na kwanta na fashe da kuka, wanda na rasa meke damuna. Haka na ki fita falo da aka kawo min abinci ma cewa nayi. "Na koshi" na koma na kwanta, washi gari ma haka na tashi da wuri na shiga kitchen. Muka fara aiki. Ban san ya akayi ba na fara zubda kwalla. Ina gogewa, bata damu akan fuskarta ba amma ta damu a ranta, bayan mun gama abinci muka shiga wanka domin ranar ne budar kai. "Ki shirya zamu tafi karfe goma" "Ni ba zan je ba" "ok" ta faɗa tare da shiga ciki abinta, bayan na gama cin abinci nayi kwanciya ta. Ban fito ba har ta gama tayi min sallama, ta fita. Baya bata kaɗan Bayan tafiyar mu, ya shigo yana raba idanun shi, can ya kalli Mufeedah yace mata. "Ina Buhayyah?" "Ai yadda kazo ka gama surutunka shine Aunty Nafy ta mare ta, suka tafi tare..... _kuyi hakuri muna fama da rashin wuta ne har yanzun👏🏿👏🏿👏🏿 wannan book din na kudi ne +2347035133148 ku tuntube wancan Number_ 7/13/21, 4:45 PM - Buhainat: *** Zukar iska yayi tare da fesarwa, sannan ya mike a hankali yana kokarin barin falon. "Bata da ikon daukarta, ina Busy yanzun dan haka dole ta dawo min da Amanata, tunda ba ita aka bawa ba." Ya saka kai zai fita,"Amma ai yadda kake ihun kana cewa kar wani abu ya same ta, ga matar ka baka damu da ita ba dole ya b'atawa kowa rai, ka rfage damuwa akanta domin bana jin zaka samu zaman lafiya a gidan ka, tunda gashi nan tun baka" "Enough!!!" Ya daka mata tsawa."idan akwai wanda ya isa ya dakatar da ni bismillah" ya fita a fusace. mahaifiyar Halwani tana jin su, tab'e baki tayi yana cewa. "Yarinya sai kace mayya, daga taimakawa ta lashe zuciyar shi ko Uwar shi baya saurare" mik'ewa Mufeedah tayi ya bar falon. Yana fita ya nufi gidan Alhaji Danrimi. Zama yayi sannan ya kalle shi kafin tace mishi. "Bashir ya ce min an kai maka hari a cikin gidan ka, inda aka ture Maiden dinka, akwai wanda kake zargi ne?" Lumshe idanun shi yayi na wasu lokuta kafin ya bude shi akan Danrimi tar yace mishi. "Bana zargin kowa, amma da zaran na fara zargi toh kowa ya shiga uku har da na jikina ba zasu sha ba, domin ina da naci da kafiya" murmushi Danrimi yayi sannan yace mishi. "ina maka fatan Alkhairi, amma ka bude idanunka domin makiya suna zaga da kai." Mik'ewa yayi tare da cewa."karka damu har yau basu isa inda ya dace ba, idan suka tab'o inda zan san da su nan ne zasu gane ba su da hankali." Ya bar gidan cikin nutsuwa, jinjina kai Danrimi yayi dan Allah ya gani baya son matsalar ta kai ga zubda jini, domin alaka ce ta irin boyayyen al'amari. Haka ya wuce masalaci yayi Sallah magarib, yana idarwa mai martaba ya ja shi suka nufi cikin gidan. Inda ya kai shi dakin shi na sirri sun jima suna tattaunawa kafin ya fito. A hanyar komawar shi suka haɗu da Baba Turaki, wani irin kallo yake mishi irin yaro baka san wuta ba. Shi kuma Aliyu yana mishi kallon me laya ya kiyayye mai zamani, kallon tsana da kiyayya sukewa juna. A sallar isha ne suka saka Papa a tsakiya bayan sun gaisa suka ce mishi. "Ahmad da alamu baka tab'a binne d'anka ba ko? Toh ka gaya mishi wannan izzar ko Ali Ghaji Bai isa ba balle shi jikan jika," murmushi yayi sannan yace musu. "Kusan dan yau ka haife shi baka haife shi baka haifi halin shi ba, amma ina Aliyu ina Izzah? Ai ko magajin Izzah bai isa ya amsa ba, kuyi hakuri kune kuke mishi kallon Izzah amma banda haka shi dan yaro ne, kuyi hakuri ba zai kuma muku laifi ba, har yanzun da sauran shi bai gama sanin inda yake mishi ciwo ba Mik'ewa yayi tare da bar musu gurin, yana me kara basu hakuri, yasan basu da imani zasu iya cutar da Rayuwar shi, shi yasa ya nuna musu Aliyu ba kowa bane. Koda ya isa gidan, bai gaya musu abinda ya faru ba, ya barshi a ranshi. Zunzurutun fushi irin na Maza ko abincin yaki ci, fushi yake sosai. Shi yasa kowa ya rabu dashi. Washi gari kuwa kin fitowa yayi daga dakin shi sai karfe goma, yana fitowa ya fara raba idanu yana kallon Aunty Nafy. "Ina Amanata take?" Banza tayi dashi, ya kuma tambayar shi bata amsa mishi ba, karshe bai san lokacin da ya daka mata tsawa ba, sai da ta girgiza. "Ina Buhayyah?" "Aliyu ASADULLAH Ni kamewa tsawa?" Cikin calm kanshi down yace mata."am sorry, ina Buhayyah?" Abin yayi mata zafi dan haka tace mishi."na maida ita inda na dauko muku ita kaje ka same ta a can" "kina son maida karamin abu babban Abu, domin kuwa Yarinyar nan uwar rikonta ni tab'awa Amanar ta, so please ina miki magana ne a matsayina na wanda yake rike da ita ina take?" Yadda yayi maganar yayi matukar bata mamaki sabida haka tace mishi. "Tace ba zata zo ba" jingina yayi da bango tare da sauke wata Ɓoyayyen ajiyar zuciya, sannan ya mike tare da barin gidan. Domin yana azabtuwa da kewar ta. Lokacin da ya isa gidan ba karamin mamaki yayi ba domin ya samu yan aikin suna ta aikin su tana kwance a daki, tayi luff a katifar ta, tana wani sauke kwallar kewar shi, bata san yazo ba. Sai da ya sake labulen tare da komawa ya kwanta a bayanta, kuka ta sake me karfi, janyo ta yayi tare da towel din da ta fito wanka, ga uban gashin kanta da ya jike da ruwa, hada fuskar su yayi yana murmushi. "Queen Been, gani a kusa dake" kukanta ne ya kuma yawa, ta kai mishi duka a kirji. "Sorry" ya faɗa mata, lafewa tayi a jikin shi tana jan majina. "I like it" ya sumbaci kumatuna, tare da kai hannun shi kirjinta yana jin su kamar an hura baloon, matsu yayi yaga tayi wani lukwai. Sake matsa su yayi tare da jin kamar ya cinta. A hankali yake shafa bayanta zuwa kan bom-bom ɗinta, yana wasa da gurin. Wani hannun shi ya kai kasanta yana wani irin karkaɗa mata gurin. Wani irin dad'i ne ya rufe ta, tare da sauke tagwayen. Wani shu'umin mika take, tare da kara narke Mishi a jiki,, shi kan shi kamar ya cinye ta yake ji. A hankali ya d'ago kan shi ya sumbaci bakinta, ya jima yana tsotsar kafin ya janye daga jikin ta,yana me kufuwa a kusa da ita, sabida yanayin da yake ciki. Kallon ta yayi sannan yace mata. "Buhayyahhhh, da wannan abin da muke yi idan kuma aka ce da auren mu ya zaki ji?". Kifa kanta tayi a kirjin shi tana sauke wata irin murmushi, ta kasa bashi amsa. "Allah yayi miki albarka, Nagode sosai, kin Amince?" Sake gyada mishi kai tayi. Sabida wani irin dadin da take ji. Dan haka ya taso tare da gyara mata kwanciya. "Daga yau babu me kuma dukar min ke, karki kuma yarda kuyi magana da wani a keb'ence sabida ni nake da ikon nima miki mijin da ya dace dake, Are You hear me?" Gyada mishi kai tayi, sannan yace mata. "Am sorry da abinda zan miki nasan zan saka ki kuka amma ba laifina bane" kawai ya zare rigar shi, yana me mata wasu abubuwan da ya. Ji nake kamar bana cikin hayacina ko duniyar da nake, domin wallahi wani irin shegen sumbatar yake bani da yasani dauke wuta baki daya, yana yi yana tura hannun shi a kofar gurin dad'i da zafi suka haɗu lokaci guda, ban san lokacin da na zare mishi ido ba, tasowa yayi sakamakon kokarin kwace kaina da na fara ina yarfe hannuna, hannun shi ya kai bakin ramin ya tura slowly, yana me wasa da ruwan da yake bulbulowa, tongue din shi ya harshen shi kan clit dina ya ɗan ciza, "wayyo Allah na, Daddyn zaka kashe ni" sake wata irin lasa yayi tare da zuke gurin, yana yi kamar zai suma shi kan shi jikin shi rawa yake. Zare wandon shi yayi tare da mikewa. A hankali ya kai hannun shi tare da d'aga legs din ta, ya zuba a kafad'ar shi, tare da kifa kanshi yana tura tongue din shi gurin yana masifar lasar shi, a hankali ya tashi tare da saka length, din shi yana goga mata a saman clit ɗinta, duk da a tsora ce take bai hana ta mutuwar dadi ba, yana wani irin gogawa tare da lumshe idanun shi, yana kara matsota, kamar zai cinta babu kari. A hankali yake goga rusheshiyar ƙaramar hukumar wandon shi, yana wani irin sauke moaning. Cikin hikima da dabara ya nufi kofar farjinta, ya tura a hankali. Zare idanu tayi tare da nima sake mishi kuka. "Sir Aliyu don Allah karka tab'a min Virginity dina," domin jin wata dirkekiyar abu a gurin ba karamin haukatatta yayi ba, ciresa yayi tare da cigaba da murzata nonuwar kuwa, sai da ya matsa su ya kai sau ba a dad'i yana tab'awa yana juye mata ruwan shi a saman cikinta, wani shegen dadi ya rufeta, gashi itama jikinta rawa yake sabida irin lasar da yakewa nononta. Bata san lokacin da ta fashe da kuka mara sauti ba, domin yana lasa yana cizon nonuwar, kuka me hade da dadi tace mishi "Sir Aliyu zan yi fitsarin kwance" jikinta yana rawa, komawa yayi gurin yana goga mata yana wani kara manne mata, tare da jagwalgwala gurin dai ga wasu hotter milk yana zuba gwanin ban sha'awa. Rungume ta yayi yana ce mata. "Yarinya kin kusan fara daukar matakin horo, ina d'aga miki kafa ne amma zamu kuma haduwa next time zaki san kinyi karo da Maza. Allah yayi miki albarka" ya sumbaci wuyata zuwa Kirjina, yana kara goga hannun shi a kofar da yake min zafi, ban daki ya nufa da ni,muka yi wanka. Tare da gyara min jikina. Muka fito, Tura baki nayi lokacin da naga yana maida link din hannun rigar shi. "Sai yaushe zaki daina Yarinta?" Hararar shi nayi tare da buga kafana a kasa, wani shegen kallo ya bini dashi, tare da sake wani irin murmushi. "Ki taimaka min na bar gidan nan." "Toh ni" na fada tare da zama a katifar. Ina me wancakalar da towel din. "Ohh" ya faɗa, tare da zama a gefe na, "don Allah ki barni na tafi" ya faɗa cikin sanyin murya, yana lashe bakin shi. "Shi kenan, wato ni a nan zan zauna" "no shirya muje" da sauri na mike tare da duba akwatin kayana, na ciro wata pink bra da pant din shi, tasowa yayi tare da dauka ya mayar, ya saka hannu ya dauki whiter pant da bra dinshi ya mika min. "Ina son farin Abu, yana matukar kaunar shi" ya faɗa min bayan ya bani na saka. Shi kuma ya saka min karfen. Tare da kai kanshi kafadana. "Ina son macen da kome Ni zan zab'e mata" "Ok My Lord" na fada ina gyara zaman bra din a kirjina, sumbatar dokin wuyana yayi tare da juyar dani ya d'ago ni ina kallon shi. "Kika ce min My Lord?" "My life depended to get" ɗaukata yayi tana kallona. Tare da had'a goshin mu. "I will spend all my life to procter you" hotter kiss ya shiga min tare da ciro harshe na yana tsotsar shi. Karar wayar shi ya sashi sake wata irin iska, tare da ajiye ni kasa, "maza ki shirya ina jiranki" na juya tare da ɗaukar kayan na saka, na shirya tsaf na fito, tare da saka flat shoe, kallon shigar yayi yana waya, kirana yayi ina zuwa ya janyo ni jikinshi."ki sauya mayafi ba zaki saka maza su lalle ki ba, ki saka hijab" ya faɗa tare da sake ni. Da sauri na koma na kuma sauya kayan, na fito ina kallon shi kallona yayi tare da mikewa muka fita. Bai nufi masarautan ba ya dauke mu, muka nufi yawo. Dukda yau za ayi budar kan Matar shi ta biyu, amma bawan Allah nan muka lula yawon mu, can wani kauye ya kai ni, gurin shakatawa ne, yayi min odan abinda zan ci. Kallona yayi lokacin da nake shan shaka. "Kina jin dadin shi?" Ware idanuna nayi kafin nace mishi."Yep amma kafi shi dad'i" na fada tare da sunkuyar da kaina kasa, d'ago kai na yayi yana murmushi, "da gaske?" Gyada mishi kai nayi, "toh bari na gaya miki kin fi min kome dad'i da kyau, babu abinda zai fi min ke dad'i da kyau" kallon juna muka yi, sannan na sunkuyar da kaina ina murmushi, "Kinyi shiru?" D'ago kai nayi tare da cewa. "ina son kasance da kai, amma kuma idan na duba alaƙar mu, sai naji tsoron karka sami abinda kake so ka juya min baya". Na fada ina jin kwalla na cika min idanuna. "rike hannuna yayi tare da kallo yadda nake kokarin goge kwallar da nake. "Bayan ga Iyayena da Mufeedah da Bashir..... 7/13/21, 4:45 PM - Buhainat: ***25 babu wanda ya san cewa ina tare dake, bana son kina mu'amalantar kowa, Buhayyah tunda na san matsalar ki nayi kokarin ganin na tsare kimarki, na kuma yi alkawarin kare darajarki.ba zan tab'a yarda wani mu'amalar banza ta shiga tsakanin mu, taya Ina da Y'a da kane mata da mata na,nayi wasa da rayuwar Yar wani. Dan haka tsakanina da Ubangiji na, nayi alƙawarin ba zan kusanci zina ba, dan haka idan baki son haka ki gaya min zan baki daman kiyi rayuwar da kike so" matsawa nayi kusa dashi tare da daura kaina a kafad'ar shi. "Ina tare da kai Sir Aliyu, ba zan tab'a maka abinda zai B'ata maka rai ba, kayi Hakuri ban san kowa ba sai kai." Matse hannuna yayi cikin nashi. "Insha Allah zan tsayawa rayuwar ki." Murmushi muka sakarwa junan mu, muna hira. Bamu bar gurin ba sai gab da Magarib, sannan muka nufi hanyar gida, tun a farkon tafiyar yace min, "ki saka belt din motar, ki saka karki sake mu bar garin nan baki saka ba" naga yana kallon bayan shi. A tsorace na saka tare da kallon shi. "Sir na saka" "good" ya faɗa yana karawa motarshi wasu abubuwan. Sannan ya figeta da mugun karfi. Aikuwa abinda yake zargi ne ya faru, domin kuwa sun kasa motar a guje. Suna binshi. "Kin tab'a gudun ceton rayuwar ki?" Girgiza kai nayi mishi, da mugun gudu muke ratsa kauyen har muka yi musu nisa, ashe sun mana kofar rago, domin muna isa gab bakin titi, tayar motar ta fashe duka biyu na gaba, hantsilawa muka yi tare da dungure gashi can gefen mu kogi ne, harbin motar suka fara, ya kalle ni. "Karki damu, zamu fita amma ba zama dole ba." Ganin bana motsi ya sashi jijjiga ni. Amma ina sai ma jinin da yake zuba daga hancin ta, da bakin ta. Da gudu motocin suka daki motar shi ya faɗa kogin nan. Baki daya, yadda motar ta fadi nutsewa. Cire belt din motar yayi tare da dukar motar ya cire mata, nata sannan ya daki kofar motar, koda ya bude daukarta yayi tare fitar da ita, ya fara ƙoƙarin dawowa bakin gaɓɓar ruwan, sannan ya kwantar da Buhayyah, ya koma gefe yana dauke ajiyar zuciya, can bayan kamar minti goma ya koma kanta yayi ta matse cikinta har sai da ta farka, ya lalle ta. "Yanzun barin nan ya dace muyi ba zama domin" Dakyar na mike shima ya tashi, tafiya nayi zan zube ya tare ni, na zube a jikin shi. Daukana yayi tare da nufar dajin da mugun gudu. Kallon shi nayi kafin nace. "Kayi a hankali" "bazan iya nutsuwa ba sai na kai ki asibiti saboda wuyarki na Zubda jini." Daura kaina nayi a kirjina shi, hannuna na zagaye da wuyar shi. Sai da muka fito bakin hanya, Dakyar muka sami wata motar da zata kai itacce cikin gari. Ya dauke mu sai Shamaki specialist clinic, lokacin da suka gan mu, hankalin su ta tashi domin sun gani a labarai Yarimar Tankara yayi hatsari ana can ana Niman shi a cikin ruwa. ** Sai da aka gama kula da Buhayyah ya kira Bashir ya gaya mishi yana nan a raye, maza yazo. Bayan minti goma kacal sojoji suka cika asibitin. Bayan Iyayen shi sun iso tare da matan shi, yadda zaka san ana cikin damuwa da abinda ya faru. Har mai martaba sai da yazo ya ganshi. Zama yayi a kusa dashi sannan tace mishi. "Ka fahimci abinda nake nufi ko? Kuma ɗan na gaya musu zanyi murabus tare da gabatar musu cewa kai zan bawa mulkin tankara, kayi hakuri nasan zan daura maka nauyi amma ya zama dole ka taimaka min, ban san lokacin da kome ya lalace ba, mutanen nan hatsibibai ne" shafa kanshi yayi sannan yace mishi. "Allah ya taimaki mai martaba, wannan shine hari na biyu da suka kawo mana, amma ina zargin akwai na kusa dani a tafiyar nan, dan haka Karka damu kome yayi tsannani maganin shi Allah." Haka suka tayi ta tattaunawa har aka ce ga Bashir Ibrahim Amin Danrimi ya iso tare da Alhaji Ibrahim Amin Danrimi, duka shigo. "Sannun Yallabai Abbas, ALIYU Sannun ka auna arziki, lallai suna niman rayuwar ka, Allah ya takaita". Ya faɗa. Mik'ewa MaiMartaba yayi tare da cewa. "Yawwa Ibrahim Amin kaga yadda mutane suke kokarin ganin bayan kudirin Alkhairi, su shirya mu kuma a gurin Allah muke shiryawa, shi zai iya mana, ka kula da kanka da ita Yarinyar." Ya fada tare da barin asibitin. "Son Sannun dai, Allah ya tsare na gaba, Insha Allah sai munyi nasara, mutane basu da imani." Murmushi yayi tare da cewa. "Allah ya sansu." Haka suka zauna kafin su Mufeedah suka shigo. Nan ma suka jajjanta mishi tare da nufar hanyar dakin Buhayyah. Tunda suka shiga hankalin su ya kuma tashi domin kuwa ko motsi bata yi, dan haka suka zauna a gurinta. Washi gari. Aka wuce da ita Abuja, sai da tayi kwana goma sha tara sannan ta fara farkawa, shigowa yayi yaga tana motsi tare a girgiza kai. Alamar zata farka. Rike hannun ta yayi tare da sumbatar goshinta. Kwalla ne ya zubo ta gefen idanun ta, ya share mata da hannun shi. A hankali ta fara kokarin idanunta. "Buhayyah bude ido gani nan a tare da ke," haka yayi ta nanata mata har ta bude idanunta, shafa hannunta har ta kira sunan shi. "Sir Aliyu" murmushi yayi mata sannan tace mata."Yes Ma'a" lumshe idanun shi yayi tare da cewa. "Kaina da wuyana yana ciwo" "zamu tafi inda babu me damunki har sai kin ji kin yarda ni dake zaki zauna." Haka yayi ta shafa kaina. Bayan awa ɗaya ya shigo tare wasu Nurse biyu, suka dauke ni aka sani a saman gadon, tare da fitar dani, aka nufi Airport. Koda muka shiga jirgin, sannan muka bar kasar baki daya. Yana rungume dani har muka isa garin Beijing. Shafa kaina yayi sannan yace min. "Daga nan muka fara daga nan zamu daura, I love your every thing." *** Kura musu ido yayi sannan yace musu, "ba nazo bane dan mu sami sabani ba, don Allah ku kyale min D'ana tunda mulkin ne zai bar muku amma babu amfanin ku kasara min rayuwar shi." Kura mishi ido suka yi suma sannan suka ce. "Kana nufin abinda ya sami Asad mune muka mishi? Toh ka daina tunanin haka domin ido da ido muka gaya maka zamu illata shi. Ba mu tab'a shi ba dai, domin bamu ne muka tab'a shi ba" Sosai abin ya basu mamaki domin kuwa, sosai suka nuna babu hannun su a cikin, abin ya daure mishi kai, haka dai ya bar masarautan bayan ya nufi gidan shi, ya kira Mai Martaba ya nime don Allah ya janye abinda ya bawa Aliyu ya barshi ya rayu da iyalin shi, haka bai mishi dadi ba, amma babu yadda ya iya, dashi. Haka ya zauna yayi ta nanata abubuwan da ya faru. *** Babu shakka suna cikin damuwa domin tunda suka fahimci akwai boyayyen al'amari tsakanin Buhayyah da Aliyu take hankalin su ya tashi dan haka. Musamman Natashah da take mugun kishin mijinta kamar yadda take son shi. "Mommy! Ina jin tsoron yadda yake shigewa yarinyar don Allah kiyi wani abu, domin bana son alaƙar su tayi nisan don Allah ki taimakawa rayuwata ina masifar son mijina. Gashi tunda ya tafi da ita Abuja wai zai tafi da ita China a duba lafiyarta duk likitocin nan basu yi ba, Mommy ko dakin na bai shiga ba, sai kan mayyar yarinyan nan" ta faɗa tana kuka, tare da daura kanta akan cinyar mahaifiyarta. Shafa kanta tayi sannan tace mata."karki damu dole na amshe ta, tunda Khameel yana Sonta sai mu dauke hankalintq akan mijinki.". "Don Allah don Allah ki taimaka min kar na rasa shi, domin shine rayuwata, idan na rasa shi mutuwa zanyi.". Murmushi tayi irin na isassun mata tace mata. "Ba zan tab'a barin ki rasa rayuwarki ba, Insha ALLAH sai na kwatar miki mijinki a hankali, kedai ki nutsu kiyi biyayya ni kuma zan kammala miki sauran aikin" haka Uwar tayi ta daura yarinyar akan gadar zare. Idan akwai abinda ya dame Mabrooka bai wuce shan kan Aliyu da Buhayyah tayi ba, amma Tabbas zata dauki mataki, wanda ko da zata rasa mijinta ne dole tayi fada domin mijinta, ba zata yarda ta rasa shi ba, a yanzun haka alaƙar su babu aure ina kuma anyi aure ai sunan su kawai matattu. Haka kowacce su take raya abinda zai fishe ta. Domin suna ji suna gani ya dauke Buhayyah ya tawo abuja. *** Tunda suka iso garin Baijing ake kai kawo akanta, domin kuwa aiki aka mata a gefen kanta, saboda buguwar da tayi da kanta a jikin glass din motar, shine Kwalba ya shiga cikin kunnenta da namar kanta, bayan an gama tana kwance ya riko hannunta. A Haka kullum yake kwana yake tashi, domin sunce zata kwana biyu tana kwance, shi yasa ya maida hankali akan jinyarta. Sai da ta kwashe sati Daya kafin ta farka, shi yake kula da duk wata motsinta, yana kuma kara jin tana motsa zuciyar shi, yadda yake kaunar kasancewa da ita babu iyaka, bai tab'a nuna mata baya damuwa da iyalin shi ba, domin yana waya kullum da su, haka ya sa ta fahimtar yana cikin mazajen da suke iya boye sirrin gidajen su, bai taba nuna mata matan shi sun gaza mishi ne yasa yake manne mata ba, bai tab'a nuna kasawar matan shi ba, a kullum nuna mata yake matan shi Jarumai ne muka yana son su. Har wani lokaci tana jin haushin haka. Amma bai damu ba. Dan yakan ce mata. "Idan kinji haushi ki, addu'a zaki yi domin ni dai ba zan iya boye miki mutuncin mata na ba, kuma ba zan zage kiman mata na ba, dan haka your chance to get me! Idan kike sake suka fi karfinki har abada ba zaki same ni ba, dan haka kina da damar samuna kamar yadda suka same ni" a wannan yanayin maza idan suna niman aure bata ta gida suke, da miyagun kalamai da maganar banza akan matar gida bata kula da shi bai san dadin soyayya ba bai san dadin aure ba sai da ya hadu dake, karya ne gaba kece zai zaga da bayan son ta gidan da ya rabu da ita amma yana zaune da ita yana zaginta dake ke shashancin ya aure ki, ku nuna ai matar shi bata san darajar shi ba,ke da kika san darajar shi zaki aure shi dan ki kwace shi. For What? Malama idan namiji bai son mace ya san hanyar da zai rabu da ita ko baki nuna mishi hanya ba, balle namijin da ya jima yana zaune da matar shi yace baya samun kulawa karya ce kawai da yaudara irinta yan maza, idan kuma mika shiga cikin gidan zaki gayawa makotanku labarin namiji. Domin a cikin kundin tarihin halin shi, ko shafin Farko baki samu damar karanci shi ba balle shafi na biyu. A tsarin Aliyu shi mutum ne da bai iya kananun magana ba, shi yasa bai damu da idan suka mishi Iskanci ya kula ba, tattara kome yake ya watsar dan yafi fahimtar nutsuwar shi dama da kullum yana kallon ki , kina b'ata mishi rai. Zai yi wuya ya d'aga hankalin shi yayi fada, amma kuma idan zai yi faɗan Toh na gaske yake shi yasa Mabrooka take mugun shakkar shi bata son abinda zai hada su kuma bata son wata halitta na mace ya shiga tsakanin su. Dan tasan baya son ta, amma kuma ba zata yi kasa a gwiwa ba gurin kame kanta ba, dan shima yana da wani shegen hali matukar ta nuna damuwa akanshi tattara ta yake ya ajiye a gefe, sai dai idan jaraba ta ciyo shi zai yi kamar zai cinye ta babu kayan Hadi. *** Shafa kanta yayi tare da gyara mata kwanciya, bayan ta goge mata jikinta. Sannan ta sumbaci hannunta yana murmushi, barci take domin tunda ya gama gefe mata jiki barci yayi gaba da ita..... ***25 babu wanda ya san cewa ina tare dake, bana son kina mu'amalantar kowa, Buhayyah tunda na san matsalar ki nayi kokarin ganin na tsare kimarki, na kuma yi alkawarin kare darajarki.ba zan tab'a yarda wani mu'amalar banza ta shiga tsakanin mu, taya Ina da Y'a da kane mata da mata na,nayi wasa da rayuwar Yar wani. Dan haka tsakanina da Ubangiji na, nayi alƙawarin ba zan kusanci zina ba, dan haka idan baki son haka ki gaya min zan baki daman kiyi rayuwar da kike so" matsawa nayi kusa dashi tare da daura kaina a kafad'ar shi. "Ina tare da kai Sir Aliyu, ba zan tab'a maka abinda zai B'ata maka rai ba, kayi Hakuri ban san kowa ba sai kai." Matse hannuna yayi cikin nashi. "Insha Allah zan tsayawa rayuwar ki." Murmushi muka sakarwa junan mu, muna hira. Bamu bar gurin ba sai gab da Magarib, sannan muka nufi hanyar gida, tun a farkon tafiyar yace min, "ki saka belt din motar, ki saka karki sake mu bar garin nan baki saka ba" naga yana kallon bayan shi. A tsorace na saka tare da kallon shi. "Sir na saka" "good" ya faɗa yana karawa motarshi wasu abubuwan. Sannan ya figeta da mugun karfi. Aikuwa abinda yake zargi ne ya faru, domin kuwa sun kasa motar a guje. Suna binshi. "Kin tab'a gudun ceton rayuwar ki?" Girgiza kai nayi mishi, da mugun gudu muke ratsa kauyen har muka yi musu nisa, ashe sun mana kofar rago, domin muna isa gab bakin titi, tayar motar ta fashe duka biyu na gaba, hantsilawa muka yi tare da dungure gashi can gefen mu kogi ne, harbin motar suka fara, ya kalle ni. "Karki damu, zamu fita amma ba zama dole ba." Ganin bana motsi ya sashi jijjiga ni. Amma ina sai ma jinin da yake zuba daga hancin ta, da bakin ta. Da gudu motocin suka daki motar shi ya faɗa kogin nan. Baki daya, yadda motar ta fadi nutsewa. Cire belt din motar yayi tare da dukar motar ya cire mata, nata sannan ya daki kofar motar, koda ya bude daukarta yayi tare fitar da ita, ya fara ƙoƙarin dawowa bakin gaɓɓar ruwan, sannan ya kwantar da Buhayyah, ya koma gefe yana dauke ajiyar zuciya, can bayan kamar minti goma ya koma kanta yayi ta matse cikinta har sai da ta farka, ya lalle ta. "Yanzun barin nan ya dace muyi ba zama domin" Dakyar na mike shima ya tashi, tafiya nayi zan zube ya tare ni, na zube a jikin shi. Daukana yayi tare da nufar dajin da mugun gudu. Kallon shi nayi kafin nace. "Kayi a hankali" "bazan iya nutsuwa ba sai na kai ki asibiti saboda wuyarki na Zubda jini." Daura kaina nayi a kirjina shi, hannuna na zagaye da wuyar shi. Sai da muka fito bakin hanya, Dakyar muka sami wata motar da zata kai itacce cikin gari. Ya dauke mu sai Shamaki specialist clinic, lokacin da suka gan mu, hankalin su ta tashi domin sun gani a labarai Yarimar Tankara yayi hatsari ana can ana Niman shi a cikin ruwa. ** Sai da aka gama kula da Buhayyah ya kira Bashir ya gaya mishi yana nan a raye, maza yazo. Bayan minti goma kacal sojoji suka cika asibitin. Bayan Iyayen shi sun iso tare da matan shi, yadda zaka san ana cikin damuwa da abinda ya faru. Har mai martaba sai da yazo ya ganshi. Zama yayi a kusa dashi sannan tace mishi. "Ka fahimci abinda nake nufi ko? Kuma ɗan na gaya musu zanyi murabus tare da gabatar musu cewa kai zan bawa mulkin tankara, kayi hakuri nasan zan daura maka nauyi amma ya zama dole ka taimaka min, ban san lokacin da kome ya lalace ba, mutanen nan hatsibibai ne" shafa kanshi yayi sannan yace mishi. "Allah ya taimaki mai martaba, wannan shine hari na biyu da suka kawo mana, amma ina zargin akwai na kusa dani a tafiyar nan, dan haka Karka damu kome yayi tsannani maganin shi Allah." Haka suka tayi ta tattaunawa har aka ce ga Bashir Ibrahim Amin Danrimi ya iso tare da Alhaji Ibrahim Amin Danrimi, duka shigo. "Sannun Yallabai Abbas, ALIYU Sannun ka auna arziki, lallai suna niman rayuwar ka, Allah ya takaita". Ya faɗa. Mik'ewa MaiMartaba yayi tare da cewa. "Yawwa Ibrahim Amin kaga yadda mutane suke kokarin ganin bayan kudirin Alkhairi, su shirya mu kuma a gurin Allah muke shiryawa, shi zai iya mana, ka kula da kanka da ita Yarinyar." Ya fada tare da barin asibitin. "Son Sannun dai, Allah ya tsare na gaba, Insha Allah sai munyi nasara, mutane basu da imani." Murmushi yayi tare da cewa. "Allah ya sansu." Haka suka zauna kafin su Mufeedah suka shigo. Nan ma suka jajjanta mishi tare da nufar hanyar dakin Buhayyah. Tunda suka shiga hankalin su ya kuma tashi domin kuwa ko motsi bata yi, dan haka suka zauna a gurinta. Washi gari. Aka wuce da ita Abuja, sai da tayi kwana goma sha tara sannan ta fara farkawa, shigowa yayi yaga tana motsi tare a girgiza kai. Alamar zata farka. Rike hannun ta yayi tare da sumbatar goshinta. Kwalla ne ya zubo ta gefen idanun ta, ya share mata da hannun shi. A hankali ta fara kokarin idanunta. "Buhayyah bude ido gani nan a tare da ke," haka yayi ta nanata mata har ta bude idanunta, shafa hannunta har ta kira sunan shi. "Sir Aliyu" murmushi yayi mata sannan tace mata."Yes Ma'a" lumshe idanun shi yayi tare da cewa. "Kaina da wuyana yana ciwo" "zamu tafi inda babu me damunki har sai kin ji kin yarda ni dake zaki zauna." Haka yayi ta shafa kaina. Bayan awa ɗaya ya shigo tare wasu Nurse biyu, suka dauke ni aka sani a saman gadon, tare da fitar dani, aka nufi Airport. Koda muka shiga jirgin, sannan muka bar kasar baki daya. Yana rungume dani har muka isa garin Beijing. Shafa kaina yayi sannan yace min. "Daga nan muka fara daga nan zamu daura, I love your every thing." *** Kura musu ido yayi sannan yace musu, "ba nazo bane dan mu sami sabani ba, don Allah ku kyale min D'ana tunda mulkin ne zai bar muku amma babu amfanin ku kasara min rayuwar shi." Kura mishi ido suka yi suma sannan suka ce. "Kana nufin abinda ya sami Asad mune muka mishi? Toh ka daina tunanin haka domin ido da ido muka gaya maka zamu illata shi. Ba mu tab'a shi ba dai, domin bamu ne muka tab'a shi ba" Sosai abin ya basu mamaki domin kuwa, sosai suka nuna babu hannun su a cikin, abin ya daure mishi kai, haka dai ya bar masarautan bayan ya nufi gidan shi, ya kira Mai Martaba ya nime don Allah ya janye abinda ya bawa Aliyu ya barshi ya rayu da iyalin shi, haka bai mishi dadi ba, amma babu yadda ya iya, dashi. Haka ya zauna yayi ta nanata abubuwan da ya faru. *** Babu shakka suna cikin damuwa domin tunda suka fahimci akwai boyayyen al'amari tsakanin Buhayyah da Aliyu take hankalin su ya tashi dan haka. Musamman Natashah da take mugun kishin mijinta kamar yadda take son shi. "Mommy! Ina jin tsoron yadda yake shigewa yarinyar don Allah kiyi wani abu, domin bana son alaƙar su tayi nisan don Allah ki taimakawa rayuwata ina masifar son mijina. Gashi tunda ya tafi da ita Abuja wai zai tafi da ita China a duba lafiyarta duk likitocin nan basu yi ba, Mommy ko dakin na bai shiga ba, sai kan mayyar yarinyan nan" ta faɗa tana kuka, tare da daura kanta akan cinyar mahaifiyarta. Shafa kanta tayi sannan tace mata."karki damu dole na amshe ta, tunda Khameel yana Sonta sai mu dauke hankalintq akan mijinki.". "Don Allah don Allah ki taimaka min kar na rasa shi, domin shine rayuwata, idan na rasa shi mutuwa zanyi.". Murmushi tayi irin na isassun mata tace mata. "Ba zan tab'a barin ki rasa rayuwarki ba, Insha ALLAH sai na kwatar miki mijinki a hankali, kedai ki nutsu kiyi biyayya ni kuma zan kammala miki sauran aikin" haka Uwar tayi ta daura yarinyar akan gadar zare. Idan akwai abinda ya dame Mabrooka bai wuce shan kan Aliyu da Buhayyah tayi ba, amma Tabbas zata dauki mataki, wanda ko da zata rasa mijinta ne dole tayi fada domin mijinta, ba zata yarda ta rasa shi ba, a yanzun haka alaƙar su babu aure ina kuma anyi aure ai sunan su kawai matattu. Haka kowacce su take raya abinda zai fishe ta. Domin suna ji suna gani ya dauke Buhayyah ya tawo abuja. *** Tunda suka iso garin Baijing ake kai kawo akanta, domin kuwa aiki aka mata a gefen kanta, saboda buguwar da tayi da kanta a jikin glass din motar, shine Kwalba ya shiga cikin kunnenta da namar kanta, bayan an gama tana kwance ya riko hannunta. A Haka kullum yake kwana yake tashi, domin sunce zata kwana biyu tana kwance, shi yasa ya maida hankali akan jinyarta. Sai da ta kwashe sati Daya kafin ta farka, shi yake kula da duk wata motsinta, yana kuma kara jin tana motsa zuciyar shi, yadda yake kaunar kasancewa da ita babu iyaka, bai tab'a nuna mata baya damuwa da iyalin shi ba, domin yana waya kullum da su, haka ya sa ta fahimtar yana cikin mazajen da suke iya boye sirrin gidajen su, bai taba nuna mata matan shi sun gaza mishi ne yasa yake manne mata ba, bai tab'a nuna kasawar matan shi ba, a kullum nuna mata yake matan shi Jarumai ne muka yana son su. Har wani lokaci tana jin haushin haka. Amma bai damu ba. Dan yakan ce mata. "Idan kinji haushi ki, addu'a zaki yi domin ni dai ba zan iya boye miki mutuncin mata na ba, kuma ba zan zage kiman mata na ba, dan haka your chance to get me! Idan kike sake suka fi karfinki har abada ba zaki same ni ba, dan haka kina da damar samuna kamar yadda suka same ni" a wannan yanayin maza idan suna niman aure bata ta gida suke, da miyagun kalamai da maganar banza akan matar gida bata kula da shi bai san dadin soyayya ba bai san dadin aure ba sai da ya hadu dake, karya ne gaba kece zai zaga da bayan son ta gidan da ya rabu da ita amma yana zaune da ita yana zaginta dake ke shashancin ya aure ki, ku nuna ai matar shi bata san darajar shi ba,ke da kika san darajar shi zaki aure shi dan ki kwace shi. For What? Malama idan namiji bai son mace ya san hanyar da zai rabu da ita ko baki nuna mishi hanya ba, balle namijin da ya jima yana zaune da matar shi yace baya samun kulawa karya ce kawai da yaudara irinta yan maza, idan kuma mika shiga cikin gidan zaki gayawa makotanku labarin namiji. Domin a cikin kundin tarihin halin shi, ko shafin Farko baki samu damar karanci shi ba balle shafi na biyu. A tsarin Aliyu shi mutum ne da bai iya kananun magana ba, shi yasa bai damu da idan suka mishi Iskanci ya kula ba, tattara kome yake ya watsar dan yafi fahimtar nutsuwar shi dama da kullum yana kallon ki , kina b'ata mishi rai. Zai yi wuya ya d'aga hankalin shi yayi fada, amma kuma idan zai yi faɗan Toh na gaske yake shi yasa Mabrooka take mugun shakkar shi bata son abinda zai hada su kuma bata son wata halitta na mace ya shiga tsakanin su. Dan tasan baya son ta, amma kuma ba zata yi kasa a gwiwa ba gurin kame kanta ba, dan shima yana da wani shegen hali matukar ta nuna damuwa akanshi tattara ta yake ya ajiye a gefe, sai dai idan jaraba ta ciyo shi zai yi kamar zai cinye ta babu kayan Hadi. *** Shafa kanta yayi tare da gyara mata kwanciya, bayan ta goge mata jikinta. Sannan ta sumbaci hannunta yana murmushi, barci take domin tunda ya gama gefe mata jiki barci yayi gaba da ita..... 7/13/21, 4:45 PM - Buhainat: 2️⃣6️⃣ Abuja. Sun dawo gida, amma har yau bawai suna fahimtar kome bane, daga Mabrooka har Natashah ba wani shiga harkan juna suke ba. Kuma abin dariya zasu hadu a cikin gidan, amma kuma ba su magana da juna, shi yasa duk wacce tasan yar uwanta na cikin gidan bata shiga sai ta fita, saboda wani irin gasar da suka sakawa kansu. Zaune take a gaban Surukarta cikin damuwa ta kalle ta sannan tace mata.. "don Allah ki ce ya auri yarinyar mun amince, da akan yayi wannan rayuwar da ita, idan kika duba yana da matan shi da yaran shi, wallahi zuciyata ba zata dauki nauyin tashin hankalin da nake ganin shi yana niman fadawa ba, don Allah kiyi wani abu." Murmushi Umman tayi sannan tace mata. "Tunda kike dashi ya tab'a aikata wani abu mara dadi?" Girgiza kai tayi tare da rungume Yaranta da suke kwance a Jikinta. "Aliyu ba zai tab'a aikata abinda zan zarge shi ba, Aliyu Asadullah ba fasiki bane, mutum ne na gari, tun ranar da yaga yarinyar yace yana Sonta, sanin cewa ya kawo zab'in shi muka amince mishi, bayan rasuwar Uwar Yarinyar ranar da aka yi addu'ar ukun mahaifiyar yarinyar ya nemi aurenta a hannun Mutanen da suke rike da ita, sun bashi auren ta, kuma an daura auren, Dan haka ki ajiye maganar zai yi wata mu'amala mara kyau da ita, matar shi ce tun farko ya dace a gaya miki. Amma kika nuna kishin mijinki tafi ki saurare mu, so wannan kar ya dame ki domin matar shi ce. Idan yayi miki ki rike girmanki, idan bai miki ba ki sake su rena ki, na dai tabbatar shi ba zai rena ki ba, domin kuwa ya san darajar uwar Yaran shi." Kuka take sosai kafin tace mata. "Lallai na zama mara gata, tunda har Aliyu zai auri mace kishina mara amfani ya gaza fahimtar dani abinda yake faruwa, bani da wata amfani. Nagode da gaya min gaskiya da kika yi." Ta mike tare da kwasar hannun yaran ta, ta fita da su. Alhakika Uwar mijinta ta tausaya mata, amma kuma idan ta duba wasan da tayi da damar ta, sai taji babu dad'i domin tana son mijinta. Kuma tana kaunar mijinta. Bata san yadda zata sama mata Aliyu Asadullah ba, mutumin da iya girki kawai ya dauke mishi hankali, meye kuma zai rage mishi. --- tunda ta shiga d'akinta take kuka, ta kira Yayata da take aure a Kaduna ta gaya mata halin da take ciki, itama ta tausaya mata ta kuma bata shawarwarin da zata rike ya dawo mata da mijinta, amma dake tana Bala'in kishinsa kawai tace mata.. "wallahi na fita harkan shi har abada, ba zan kuma shiga cikin rayuwar shi ba, yaje ya rike Buhayyah da Natashah." Ta cigaba da kuka tana gaya mata ita ta hakura dashi zata yi zaman Yaranta. Tunda bai dauke ta da kima ba, haka dai tayi ta bata hakuri dan ta fahimta amma fir taki. Natashah kan a cikin matan da aka kawo da su, akwai daya daga cikin su da take mata gyaran jiki, ana ta dura dure ana jiran miji ya dawo. Tayi kyau ta kuma cika dake ana kawo mata kayan gyaran jiki daga Tankara gurin mahaifiyar ta, haka ya sa take da aniyar duk ranar da Aliyu ya dawo zai gane cewa mata suna suka tara. * China. A hankali ya riko hannunta tare da saukar ita daga gadon, kallon shi tayi tana murmushi. Ban daki ya shiga da ita, ya cire mata pant da rigar Jikinta sannan ta fara mata wanka, dakyar yake mata wankar kamar zai cinye ta d'anye, yana fito da ita ya cire hular da yake kanta sabida kar ruwa ya tab'a kunnenta. "Sannun kinji?" Murmushi tayi sannan tace mishi. "Nice zan ce maka Sannun tunda ka bada rayuwar ka domin ni akan me ba zan baka rayuwata ba? Sai dai ina da wata rokon da zan maka don Allah karka rabani da kimata a wata duniya, ka amshe shi a inda zan yi mutunci da daraja." Na fadi haka ina wasa da hannuna. Shafa kaina yayi bayan ya rungume ni. "Insha Allah ba zan miki abinda zaki ji babu dad'i ba, zan mutuntaki bayan an miki duk abinda akewa wata Y'a mace" ya faɗa yana kara matse ni a jikin shi. "Amma zaki gane ranar da aka turo ki a sama? Shin mutum ne ya turo ki zaki iya gane wanda ya turo ki?" Da sauri na d'ago kai na ina kallon shi. Kafin na ce mishi. "Na dai ga mutum ya fito ta dakinka but ba san ya aka yi ba, lokacin da ya turo ni ya kuma komawa dakin da gudu." Riko face ɗinta yayi yana kallon kwayar idanun ta. "Ranar da kuma muka je gidana meye ya faru dake?" Kwantar da kaina nayi a kirjin shi. Ina sauke numfashi a hankali. "Sir Aliyu idan na gaya maka dariya zaka min, domin da idona naga bishiyoyin gidan suna min dariya, grass capter sun rike min kafaffuna, so kamar Imagination ne ba reality bane" na fada ina wasa da hannuna a kirjin shi. "Zaki iya taimaka min da wani abu idan muka koma" ya tambaye ni, juya idanuna nayi tare da cewa. "Of course I will did" sumbatar goshinta yayi yana son kwarin gwiwar ta, yana jin dadin yadda take bashi kwarin gwiwa, dan haka ya shiga lulawa da ita wata duniya na daban, wanda shi kan shi bai san zai iya tafiya can ba, sai da ta fara nuna mishi inda suke ya hakura yana lasar wuyarta. "Sir Aliyu idan kayi hakuri ba sai ka nime a nan ba, ni kamar baiwa ce a gurin ka, zaka same ni dare da rana, safe da yamma. Bani da burin da ya wuce naka." Yana son yarinyar ba dan kome ba, ta iya magana tasan me take yi, bata tab'a barin ya shiga damuwa da kalaman ta, dan haka ya kuma rungume ta, sannan ya ce mata. "Nagode da Allah ya bani ke a matsayin matar da nake da buri akanta, Nagode my princess" ya sumbaci kumatuna. Murmushi nayi tare da gyara zaman a jikinshi. "Ina farin cikin haduwa da kai da samunka a matsayin shugabana." Goga min hancin shi yayi a nawa. "Na zata ni nayi sa'ar samun mace irinki ashe ke kika yi sa'an samun kyakyawan gaye irina Dariya na saka ina kallon shi, tare da cewa. "Sir Aliyu baka da dama, wato gaye? Bayan ga furfura akanka." Shafa kan yayi sannan yace min. "Ke na zauna jira shine da suka ga zan tabbatar tuzuru suka roki Mabruka ta auri dan tsohon saurayin nan, sai gashi tana shiga na buga mata 1-0, bayan shekara biyu na kuma buga mata 2-0. Toh Kinga kuwa Natashah itama haka zamu yi da ita, amma ke? Dole sai na tsaya nayi nazari akanki domin ina bukatar sanin inda Ahalin ki, suke" rau-rau idanun yayi tabbas nima ina son ganin dangina, shi yasa kullum addu'o'in na Allah ya bayyana min dangina. "Karki damu, ina tare da kuma zan tsaya miki, fatana ki bani hadinkai ni kuma zan baki mamaki. Kinji ko?" Murmushi nayi tare da kallon shi ina jin wani irin yanayi me dadin gaske. A hankali har barci ya dauke ni, a jikin shi kwantar da ni yayi, yana murmushi. Wayar shi ce tayi kara, ya fita waje ya amsa can ya dawo dakin, ya zauna yana kallona. Dole ya bar kasar gobe Insha Allah. --- Dakyar nake saka kafaffuna a tsakanin gawarwakin da suke kwance, cikin jini face face. Kallon tulin mutanen da suna zagaye ni nayi cikin tsoro. "Ki taimaka mana, mu sami Yanci munyi alkawarin miki biyayya muna rokon ki da ki ceto mu, daga kangin bautar da muke" suka kai hannun su zasu tab'a ni, na fasa wata irin ihu, da sauri ya rungume ni, "gani nan" ya faɗa yana tofa min addu'o'in da suka fito bakin shi. Tare da cewa." Karki damu ba zan tab'a barin ki ba." Haka ya rungume ni, na sake kuka ina cewa. "Sir Aliyu! Zasu tab'a ni ne fa, kuma sai cewa suke na sama musu yanci Sir Aliyu ina jin tsoron." Haka ya shafa bayana, sannan tace min.."babu abinda zai same ki, gani nan a tare dake, karki damu." Haka yayi ta rarrashina, ina kuka. Dakyar nayi shiru. Har mamakin kanshi yake bai iya wannan abubuwan ba, sai bayan haduwar shi da ita, yakan zauna idan yana nazarin yaushe ya sauya, shi ba ma'abocin hira ba, amma akanta yana iya zama yayi dogon hira da tad'i, ya kuma zauna yana kallon shirmen ta. Abincin ya bata taci domin yana son ganin ta samu kwarin jiki sosai, shi yasa abincin ma wani hotel na musulmai.yakr zuwa daya, yana matukar kaunar yaga yana bata abinci tana ci cikin kwanciyar hankali. *** "Ai dole ku raba shi da Yarinyar domin idan tana tare da shi ba zaku iya raba shi da mulkin tankara ba, domin shine jinin Ali Ghaji yake yawo a jinin shi. Akan yarinyar kuwa zai iya daukar kowacce irin kasada, domin yana mata wata irin so da bayya iya boye shi. Ita kuma tana da jinin sarauta me karfi a Jikinta, shi yasa har ta iya samun damar mafarkin wadancan aljanun da suke niman hanyar da zasu samu Yanci." "Yan malam ya zamu yi da ita? Tunda kaga sau biyu muna kai mishi hari domin mu kashe ta amma sai kamar an dasata, dan haka ka gaya mana yadda zamu yi da ita?" "Akwai yadda zaku yi da ita, shine zan yi nazarin abin." Ya fada yana zare musu ido. Su nan kiran shi malam suke nan kuwa katon boka ne, da suke ji dashi a aikin barna da sabon Allah. "Amma kuma kace zaka mana yadda zamu ga bayan su, kuma kasan shekaran annoba ce ba zamu iya yin wani abu ba dan kare kan mu?" Dukar kasa yayi da isga, sannan yace musu. "Annoba ai ta fara, domin ruwa zai yi ambaliya, cututtuka zasu kashe mutane dayawa, dan haka ku kyale su, suyi yadda suke so, tunda suna Hannun mu, sai mu kara damke su sosai" "Haka yayi sannan muna son, wannan lokacin kowa yaji tsoron abinda zamu ce domin zamu tsaya sai Abbas yayi murabus Daga mukaminsa." "Ba zai yiwu ba, shi idan yayi niyya zai yiwu, amma ku baku isa saka shi yayi ba, dan haka ku Ni a hankali domin mulkin ba ta karfi bane na yar a hankali ne, dan haka ku zuba mana ido ban da gaggawan." Haka yayi ta gaya musu yadda zasu yi, da Masarautan. Tare da mulkin kama karyan da suke so ayi. *** Yau muka sauka a babban tashar sauka da tashi da tashin jirage na Abuja, mun yi kyau sosai, kallon juna muka yi lokacin da Moddibo yazo daukar mu. "Ya Asad! Wannan fresh din sai kace wanda suka tafi Honeymoon?". Kunyar maganar ta sani sunkuyar da kaina, murmushi yayi sannan yace mishi. "Ai Queen Been tana da zafi ba mamaki Honeymoon din muka tafi ko Baby Girl." Kasa motsi nayi domin maganar su tayi min tsauri dayawa, har muka isa gidan, rungumo ni yayi yana faɗin. "Karki yarda ki kuma ɗaukar renin wata mace kema kina da ikon tafiyar da al'amuran ki dani, kar naji wata ya dake ki sabida ni kuma ki kyale ta, domin an jima zan tafi Tankara sai gobe zan dawo". Kallon shi nayi kamar wata yar karamar yarinya nace mishi."don Allah sir Aliyu na raka ka, kaji don Allah" kallon mamaki yake min sannan yace min. "Baki da lafiya babu inda zani dake" "please sir" kai bakin shi yayi kunne na, yace min. "Idan zaki yarda na ci wancan abinda yake kasar pant din ba shikenan ba" da sauri na kwace kaina, ina cewa. "A'a sir Aliyu, tunda ba zaka kai Ni gurin Siyama ba shi kenan, amma ba zan yarda da abinda kake so ba" na fada ina tura baki." Kamo bakin yayi da hannun shi yana faɗin. "Ni ake turawa wannan abun? Duk ranar da na kama shi sai ya fadi gaskiyar shi. Sannan kuma dole idan na dawo ki tare kafin bikin Mufeedah da Bashir, Halwani da Sawwama, dan haka karki yarda na kama ki kafin lokacin"...... 7/13/21, 5:27 PM - Buhainat: 2️⃣7️⃣ "Ayya Sir Aliyu ni fa yarinya ce, idan kayi hakuri na girma" na fada ina dariya bayan na bude motar na fito. "Wato ke yarinya ce? Zo ba nuna miki yadda kike Yarantarki". Bubbuga kafa nayi a kasa kafin nace mishi. "Sir bana son wayon kan nan, idan ba tsoron ba ka fito" ware idanun shi yayi tare da cewa. "Ni kike cewa in ba tsoron ba na fito, yana ƙoƙarin fitowa, "Yawwa Umma" ya faɗa da sauri na juya tare da cewa. "Umma..." Ji nayi yayi sama dani. Na saka ihu. "Wayyo Allah na,.kayi hakuri ba zan kuma ba, sir Aliyu ba da kai nake ba, tsokanar ka nake wallahi ba da kai nake ba" "Ai baki isa ba, da ni kike, kuma dai na cire miki tsokanar da kike ji" "Allah Sarki Allah sarki Sir Aliyu ai kai mutumin kirki ne, babu ruwanka da cin zali, shi nake maka kallon good boy, idan ka sauke ni ba zan kuma tsokanar ka ba, idan ka cigaba da rike ni kai ba good boy bane" na fada ina rau-rau da Idanun.. "na shiga uku toh karki kuma idan ba haka ba zan miki abu" "ok My Lord" na fada mishi ina dariya. "Meye na dariya keda ban sauke ki ba?" "Wai gani nayi da kad'an na girme Aroosh kuma naga kana kokarin saka baby doll irina kuka" na fada ina murza Idanuna. "Ok dama ke baby doll ce? Na zata babban budurwan da zata dauki Daddyn Anis ne." Ya fadi haka yana saukar dani kasa, kai bakin shi yayi kunne na, "ki gyara min gurin domin ina son lasar juicy dinki me dad'i da gardi!" Dukar kirjin shi nayi ina me rufe idanuna cike da kunya. "Yaushe zaki yi brush da Little Asad" kifa kai nayi ina murmushin jin kunya. "Zan cire miki kunyar nan, na kuma kara miki da rashin kunyar nan yadda zaki ji dadin rayuwa dani, ko sallama nai you are ready" ya faɗa tare da shafa bayana, ya nufi hanyar cikin gidan dani. Duk abinda suke akan idanun matan shi, abin mamaki ya basu. Domin basu tab'a sanin ya iya Romance haka ba, koda ace basu yi mishi amma kuma ai ya dace ace sun sani, domin ai ido ba musu ba, amma yasan kima taya suna nan yarinyar da bata iya saka kayan da suka saka ba, ta kwace musu miji? Taya yarinyar da basu dauke ta da daraja ba, ta rasa su da mijin su, kalli yadda take ihu da farin ciki alamar ta iya soyayya. Kwafa Natashah tayi domin tasan dole a d'akinta zai sauka. Dan haka ya shiga gyara jikinta tare da sha wanan ci wannan. Mabrooka kan watsar da abun tayi, domin ba zata yarda bakin cikin namiji ya kashe ta ba, kuma ba zata gyara alaƙar auren su ba, yaje can ya cigaba da abinda yayi niyya, shine mayyen gindi. Ta faɗa tana jan tsaki. "Mamie are you angry?". "a'a princess bana fushi" ta faɗa tare da mik'ewa zata bar gurin, domin Aroosh ba dai wayo ba. .... Cikin kunya na koma jikin Aunty Mufeedah na kifa kaina, "toh ni yanzun me zance miki kin wani boye fuska kamar nace miki ga wani abu, keda mijinki sai Allah. Umma zata miki magana bari ya fito daga cikin dakin tana son kebewa dake" Gyada mata kai nayi sannan na tashi na shige dakina, ina wani irin jin kunya da dad'i ya ratsani. Har nayi wanka da gyara jikina, ina tsaye ya shigo, ban d'ago kai na kalle shi ba, domin ina kallon shi ta madubi, takowa yayi a hankali har bayana tsaya, kafin ya juyar dani ya ajiye Ni a saman mirror din, warware daurin kai na yayi ya ajiye towel din a gefe, sannan ya warware daurin kirjin ya ajiye a kasa. Kallon Nonuwar yayi tare da shafa su, sun tsaya cur, kai hannuna nayi wuyana na,.a hankali ya kai bakin shi wuyar yana lasa, na kuma zabura tare da tura mishi kirjina, matse ni yayi yana me kara jin wani tashin sense. A hankali ya d'aga wandon shi. "Sir Aliyu! Natashah" murmushi ya sake min, yana faɗin. "Matsoraciya kawai babu abinda zan miki kawai ina son ki rage min juicy din da yake mara na ne, kema na san kina cikin yanayin da nake ci, dan haka bari na rage miki naki. Dan idan na tafi yau sai gobe na dawo Insha Allah, bana son ki wahala" Daukata yayi tare da ajiye ni a gadon, ya mike tare da kashe wutar ɗakin bayan ya rufe kofar, yana zuwa ya zamar da wandon shi, tare da bude min kafar ya zuba a kafad'ar shi ya, sumbaci gurin yana jin wani irin kamshi da dumin ruwan zafin da nayi amfani dashi, ya sumbaci gurin kafin ya shiga lasar gurin yana cokala yatsar shi da Yasaka a bakin shi ya jike sosai, yana wani wasa da gurin cikin wani irin kwarewa, yana kuma saka harshen shi a cikin gurin, rike kanshi nayi sosai jikina yana wani mugun rawa. Kamar zan fasa kuka, haka yake min yana sucking tare da amfani da hannunsa, har sai da yaga juicy din nan ya zubo sosai, kafin ya d'aga ni, yana murmushi yace min. " Bari naje gurin Natashah. Domin yinwa nake ji" Gyada mishi kai nayi, baya. Fitar shi na sake wata irin kuka, sabida nasan abinda yake min haka zai yiwa matan shi, haka nayi kuka sosai, kafin na tashi na kuma wanka na shirya sannan na kasa fita waje, duk da ina juna hiran su, dakyar na fita shima sabida shigowar Aunty Mufeedah ne. Koda na fito dakin Mama ba nufa. Ina shiga ta nuna min guri na zauna, "Barka da gida Mama, mun same ku lafiya?" Sunkuyar da kai nayi, sabida ba zan iya jure kallonta ba, d'azun muka gama cinye juna da danta yanzun kuma nazo zan mata feleke. "Buhayyah Ya hanya? Ya kuma jikinki?" Ta tambaye ni, wani kunya ya kuma kamani, "Alhamdulillahi Mama da fatan mun same ku lafiya?" "Masha Allah, lafiya lau." Shiru ne ya ratsa tsakanin mu, kafin ta nuna min kula da abinci tace min. "Dauka kici" haka na dauka zan bar dakin dukda hankalinta baya kaina amma tace min. "Koma ki zauna ina da magana dake" wani irin faduwar gaba naji na koma na zauna, ina cin abincin jikina yana rawa dan shima abincin sai da tace min. "Kici mana." A hankali nake ci ina wasa da cokalin. "Kinsan yadda Rayuwar aure yake?" Ta tambaye ni. Girgiza mata kai nayi da a'a". Murmushi tayi sannan tace min. "Is not dream! Rayuwar aure reality ne, rayuwa ce ta ko ya raka ki ko ki raka shi, rayuwa ce ta dindindin har abada. Nasan Innarki bata tab'a gaya miki zaki yi aure zaki zauna da wani ba,.kamar Aliyu da matar shi take matukar son ganin ya bata farin cikin amma bata samu ba, Natashah tana da burin ya mata yadda take so, amma bata samu ba, ke kuwa idan yaga kuka a idanunki rikicewa yake yana jin kamar zuciyar shi zata buga,.kinsan dan Me?" Girgiza mata kai nayi. "Sabida kece first love din shi. akan ki ya san abinda yake so, Buhayyah rayuwar aure babu karya gaskiya ce da rikon amana yake tabbata a cikin gidan, rayuwar aure hakuri da juriya yake kara rike gidan, tsafta kula da namiji, zama da abokin zaman ki, yana kara samuwa ce ta hanyar anyi auren domin bautar Allah, karki sake ki gina rayuwar aurenki a tafarkin yahudu da nasara, domin ba zaki tab'a samun nutsuwa ba, ki gina aurenki domin bautar Allah zaki dace. Mijinki da kike gani mutum ne da yake da burin zama cikin kulawa da farin ciki, Buhayyah da iya shayi kika kama Aliyu toh ya idan ya kasance kin kara da ladabi da biyayya. Duk macen da tace miki bata ji dadin aure ba, bata yarda bautar Allah take ba, idan kika saka Allah a gaban ki zaki dace, idan ya dibo fushinsa bashi hakuri idan baya so bashi gurin ya sha iska, karki sake gidan ki ya zama Yes da No kawai, karki sake ya shiga cikin yanayin da zai ji matan shi basu da amfani a gare shi. Rayuwar aure ba akan kwanciyar aure yake ba, karki sake dangin shi su ce basu ga amfanin auren ki ba, karki sake ki bawa kowa kofar da zai rena mijinki. Shin ko ni da na haifi Aliyu Karki bani damar da zan rena Jarumtar shi na riko ku, ki yarda shi shugabanki ne, ke a karkashin sa kike zaune, karki kuma zama lusara sabida biyayya kina son shi ba zaki iya gyara mishi laifin shi ba, domin kuskuren da kuke aikatawa kenan. Ba gasa aka kaiki kiyi a gidan Aliyu ba, a'a aure aka kai ki, karki yarda dan wancan tasaka gold kice zaki saka, idaan wancan ta saka Diamond ki ko dauko yar GL dinki ki saka, ki yarda akan aure bautar Ubangiji kike. Sau dayawa mata basu da lokacin fahimtar wa suke aure ba, amma ke nasan a yanzun kin Fahimci waye ALIYU ASADULLAH, mutum ne mai bukatar kulawa haba haba, soyayya a gaban kowa ma. Na san kin gane irin mijinda kike aure. Aliyu yana son a bawa cikin shi kulawa, kuma nayi imani da Allah ke ce zaki bawa cikin shi wannan abun da yake bukata, kirki zama mace mara godiyar Ubangiji, karki sake kishi ya hanaki hango Alkhairin mijinki. Karki yarda kyakyawan niyya ya boya a zamantakewar ku, idan har zaki iya hakuri da bullies da matan shi suka miki baki tab'a magana ba, tabbas zaki iya zama da shi sabida shi mutum ne da ba zai zalince ki ba, kuma ba zai bari wani ya zalince ki ba, idan Aliyu yayi miki laifi kika kyale shi gaba zai kuma, idan ya miki laifi ki nuna mishi kuskuren shi zai fahimci Yaren ta haka akan yayi laifin sabida kina son shi kuyi hakuri. Ina miki maganar ce sabida na Fahimci irin jinsin da kike, zaki iya shanye halayyar shi matukar zai baki kulawa ta rayuwa, bayan kuma rayuwar auren ba haka bane idan yau ya saki kuka ta wannan hanyar, gobe ki nime hanyar za zaka yi punishing din shi yadda ba zai kuma rena ki bar domin komi kankantar allura karfe ce. Dan haka Karki sake ki kasance irin matan nan da basu iya da gidajen su, kuyi kokarin sanya shi ya fahimci mata suna suka tara, kuma ki nuna mishi ke zai rarrasa ba ke ce zaki rarrashe shi ba, ki zama me boye abinda ya faru a tsakanin ku, ki zama me sirrin rayuwar auren ku, yadda kowa zai fahimci kin kama shine ta hanyar boka da Malam, nan kuwa hakuri da biyayya ya sa kike zaune lafiya. Mijinki yana da matukar ƙarfi a kowani ɓangare, kuma Nasan ke irin matan da zaki dauki wannan karfin ne, dan haka ki nutsunki Fahimci abinda yake so da yadda zaman gidan ku yake,.rayuwar aure babu wani wanda zai ce miki 100% ne a'a amma idan ka saka Yardan Allah sai kiga ya zame miki Alkhairi sama da yadda kike tsammani, ban da rashin kunya koda abu yayi miki, ki gaya mishi ta ruwan sanyi zai fahimta, sannan daga yau kar na kuma ganin ki tare dashi, ki bar shi da matan shi, za a muku gyaran jiki sabida bikin su Mufeedah ya karato Allah yayi miki albarka. Ya baku zaman lafiya, ya baki ikon zama da kishiyoyinki da adalci da amana, ya kuma baku hadinka shima kuma mijin ku Allah ya albarkaci rayuwar shi ta yadda zai rike ku da amana, Kiyi hakuri rayuwar aure dan hakuri ne, Allah ya baku ikon mishi biyayya, ban da fada da tashin hankali, kece gaba da Natashah amma yanzun itace a gabanki Allah ya baku zaman lafiya..... 7/13/21, 5:28 PM - Buhainat: 2️⃣8️⃣ "Duk Macen da kika ga ta shekara ashirin talatin a gidan mijinta,ki duba girman gwagwarmayar da tasha, ki duba jajjircewa da tayi, idan zaki yarda na kuma gaya miki yarda da Allah shi ya rike mata aure ba kome ba, ta bautar Allah tsakaninta da shi, bata dauki auren a matsayin wani abun yayi ba. Da haka nake kara nuna miki girman aure da darajar shi. Aure ba abin yarwa bane, kuma aure ba a bin cutarwa bane, Allah ya baku zaman lafiya da zuri'a dayyiba. Tashi kije Allah yayi miki albarka." Ta faɗa tana kuma kallona. A hankali na mike tare da cewa. "Allah ya saka da Alkhairi, nagode sosai Umma hakika nayi dacen samun uwa karki. Ban dauke ki a matsayin Maman Sir Aliyu ba, na dauke ki a matsayin Uwar da ta haife ni Nagode na kuma godewa Allah ya ja kwana da Lafiya." Sannan na fita daga dakin. Na nufi d'akina, zama nayi na sha kuka. *** Yana shiga bai tsaya ba sai Bangaren Mabrooka, yana shiga ya same ta, tana bawa Anis abincin. Matar nan tunda ta amsa sallamar shi bata kuma kallon shi ba, ta cigaba da abinda take yi, isa yayi tare da ɗaukar Yaron shi. "Hi love, ya kake?" Cikin farin ciki yaron yace "am fine Da" sumbatar goshin sa, yayi tare da ajiye shi sannan tace mata. "Hello Madam, zan shiga tankara yau taimaka min da abinda zanci" "Kai da kake da amare biyu, me zan baka ga Buhayyah ga Natashah, me zan baka? Kaje sun iya soyayya da iya makalewa namiji, namu gindin ya tsufa ya lalace" ta faɗa tare da ɗaukar D'anta suka barshi a gurin, shafa kanshi yayi sannan ya haura dakin shi, yaga ko ina yayi kura, saukowa yayi tare da nufar hanyar part din Natashah, yana shiga ya same ta sanye da wasu shegen rigar jikinta wanda bai da banbanci da tsirara. Murmushi ya sakar mata, tare da isa gurin ta. "Ina son abinci" "ok" ta faɗa mishi sannan ta shiga cikin kitchen ɗin bata jima ba, ta kammala dafa mishi noodle, ta kawo mishi, karewa abincin kallo yayi, amma ganin yadda tayiwa abincin hadi ya sashi fara ci, ba laifi yaci kuma yaji ya kama mishi cikin shi. "Ina son yin wanka" ya faɗa mata, tare da mik'ewa. Dake tana da wayo riko hannun shi tayi suka nufi dakinta, ta taimaka mishi tayi wanka tare da tsayawa sai da ta goge mishi, sannan ta dauko wata oil. Ta shiga shafa mishi in romantic, a binka da wanda yake hannun bai san lokacin da ya biye mata ba, suka shiga hotter kiss, baki daya ya birkita mata lissafin ta, bata san bata gane seven da seventeen sai da ya luma mata, karamar hukumar wando shi. Kafin ta sake wata irin kara, me shegen ƙarfi da nishi, baka jin sautin Muryan shi. Amma ita ta cika gidan baki daya da ihu, babu abinda yafi haukata mata lissafin ta kamar yadda yake lasar kunnen ta, jikinta har sani irin rawa yake zunzurutun dadin da take ji. Duk da shine ya fara kwanciya da ita, tun farko sai dai ya fahimci suna da matukar matsala da amfani da kaya mata, domin maganin na sake ta, ta fara nuna mishi ta gaji. Sai wajen biyar ya kyaleta yayi wanka tare da gabatar da sallah la'asar, suka bar garin. *** Bayan sallah isha. Zaune yake shida mai martaba da Alhaji Ibrahim Amin Danrimi, ya gama musu bayanin sannan tace mishi. "Zaka tafi masarautan Kano ka auro Jikar Sarkin Kano wacce ake tsammanin mahaifinta shine zai zama sarki, da ace yar shi A'ishah tana raye da itace zaka aura, amma tunda bata nan zaka auri Jikar shi, masarautan Kano zata baka karfin da zaka ɗare kan mulki babu wanda zai ja da kai, masarautan tana da kafaffiyar tarihi kamar haka. Home ABOUT PRIVACY AND POLICY TERMS OF USAGE CONTACT US Front Page ENGLISH Hausa TarihiSpaceLogo HAUSA MASARAUTAR KANO SARAUTA DA HAKIMCI A MASARAUTAR KANO By Ahmad Abdullahi, BA History on Saturday, September 21, 2019 Kofar shiga Gidan Rumfa, a gate to the Kano Emirate Palace. Source : creativecommons.org Sarauta da Hakimci a Masarautar Kano ya kasance wani babban al’amari wanda yake da muhimmanci. Ita Masarautar (Kano Emirate) kasaitacciyar Masarauta ce wadda ta kafu tun a misalin shekarar 999 Miladiyya, wato fiye da shekara dubu. Kafin kafuwar Masarautar Kano, tuni akwai rukunin al’umma da tsarin shugabanci bisa bautar Tsafin Iskar Tsumburbura tare da mazaunan su a inda birnin Kano yake da kewayen ta a yanzu. Wadannan mazaunai sun kasance kamar haka : Dutsen Dala Gwauron Dutse Jigirya Magwan Tanagar Fanisau Gaba ki dayan wadannan mazaunai na mutanen da suka fara zama a Kasar Kano sun kasance karkashin tsarin bautar tsafin Tsumburbura wanda Barbushe yake shugabanta. Shi Barbushe ya kasance yana da mazauni a saman Dutsen Dala, kuma yakan tara dukanin rukunin mazauna Kano a wannan zamani a duk shekara domin bautawa Tsumburbura da basu labarin abin da zai faru a shekara. Sai dai zuwa shekarar 999 Miladiyya, Bagauda dan Bawo, ya mamaye dukanin wadannan rukunin al’umma zuwa karkashin shugabancin sa. Saboda haka ne, tun zamanin sa har zuwa yau, Kano take da Sarki daya tare da hakimai masu lakabin sarautun gargajiya a matsayin mataimakan sa a wajen gudanar da Mulki. Sarauta a Zamanin Habe SARKI BAGAUDA A tarihin Sarauta a Kano, bayan Bagauda ya samu nasarar mamaye mazauna Kano masu bautar tsafin Tsumburbura, sai kuma ya himmatu wajen samar da tsarin sarauta mai karfi domin tabbatar da ikon sa. Don haka ne ya samar da tsarin sarautun fadawa wanda a yanzu zamu iya kiran sa da hakimci domin saukaka mulki. Wadannan sarautun fadawa sun hada da irin su : Darman Buram Kududdufi Akasan Goriba Isa Babba Wadannan sarautun fadawa, sun kasance kamar hakiman sarki a wancan lokacin. Don haka ne ma wasu daga cikin lakabin hakiman Kano ya samo asali daga wadannan sarautun hakimci. Misali, Dan Darman, Dan Buram, Dan Goriba duk sun kasance sarautun hakimai wanda ake amfani da su har zuwa yau a Masarautar Kano. SARKI MUHAMMADU RUMFA Sarkin Kano Muhammadu Rumfa wanda yayi mulki daga shekarar 1463 zuwa 1499 Miladiyya ya kasance kasaitaccen sarki wanda ya gina Sarauta a Kano ta hanyoyi daban-daban. Shine ya farfado da sarautar Habe ya kuma bata siffofi da al’adu wadanda ake alfari da su har yanzu a Masarautar Kano, har ta kai wasu Masarautun kasar Hausa sun kwaikwaya. Misali, shine ya fara saka takalmi mai gashin jimina, da kuma rike tagwayen masu. Haka kuma shine ya gina gidan sarautar Kano, wannan dalili ne ma ya saka ake kiran gidan sarautar Kano da suna ‘Gidan Rumfa’. A bangaren nada sarautu kuwa, Sarkin Kano Rumfa ya karfafa sarautun bayi irin su Shamaki, Dan Rimi, da sauran su. A bangaren sarautun hakimai kuma, tun daga zamanin Sarki Rumfa zuwa Jihadin Shehu Danfodio an samu sarautun hakimai irin su Galadima, Wambai, Madaki, Makama, Ciroma, Dan Iya, da sauran su. Sarauta a Zamanin Fulani Bayan Jihadin Shehu Usman Danfodio (1804-1809) ya samu nasarar tunbuke sarakunan Habe ko Hausawa daga karagar mulkin su a duk fadin kasar Hausa, Fulani sun maye gurbin su a matsayin sarakuna. A Kano ma Fulani masu dauke da tutar Jihadi wadda Shehu Danfodio ya basu, sun sami nasarar tunbuke Sarkin Kano Alwali daga mulki. Sarkin da aka nada na farko shine Malam Sulaimanu Dan Abahama. SARKIN KANO IBRAHIM DABO Sarkin Kano Ibrahim Dabo ya fito ne daga cikin kabilar Fulani Sullubawa. Sarki Dabo ya gaji Sarautar Kano bayan mutuwar Sarki Sulaimanu, kuma ya kasance Sarkin Kano daga shekarar 1819 har zuwa rasuwar sa a 1846. Sarki Dabi ya kasance kasaitaccen Sarki mayaki, kuma masanin gudanar da mulki wato a turance ‘intellectual administrative leader‘. Yayi yake-yake daban-daban wajen ganin ya tabbatar da girman kasar Kano da ikon ta. Don haka ne ma girman kasar Kano ya kasaita. Daga Yamma tun daga iyaka da Dayi a kasar Katsina zuwa Kafin Hausa a kasar Hadejia a gabas. Sannan daga iyaka daga Kazaure a arewa zuwa yankunan duwatsun filato a iyaka da kasashen Birom a Kudu duk sun kasance fadin ikon Masarautar Kano. A bangaren tsarin izzar sarauta da kuma nadin hakimci, Sarki Dabo ya bada gudunmawa. Bayan ya kama sarauta, sai ya bukaci Sarkin Musulmi Muhammadu Bello da ya sahale masa yin amfani da wasu al’adu da kuma sarautun hakimai da na bayi wadanda sarakunan Kano na zamanin Habe suka yi amfani da su. Don haka bayan Sarkin Musulmi ya sahale masa, sai Sarki Dabo ya dawo da al’adar saka takalmi mai gashin jimina, rike Tagwayen Masu, yin kunne biyu da yin amawali, da sauran su. Sannan kuma a bangaren zaman gidan sarauta, domin ya banbanta yayan sarauta da na bayi, sai ya saka aka fara yi wa yayan bayi tsage uku-uku a gefen bakin su. Haka kuma a bangaren hakimci, Sarkin Kano Dabo ya karfafa zaman fada tare da nada hakimai daga cikin rukunin manyan kabilun Fulanin Kano wadanda suka hadu suka kaddamar da Jihadi a Kano kamar haka : Madakin aka bawa Fulani Yolawa, kuma har yau zuri’ar sune suke rike da sarautar Makaman Kano aka bawa Fulani Jobawa, kuma har yanzu sune suke rike da sarautar. Sarkin Dawaki Mai Tuta aka bawa Fulani Sullubawa tsagin gidan Malam Jamo. Amma daga baya sarautar ta bar ahalin gidan Sarkin Bai aka bawa Fulani Dambazawa, kuma bar yau sune suke rike da sarautar. Haka kuma domin bada shawara da zartar da hukunci, Sarki Dabo ya kafa Majalisar Hakimai ta Tara ta Kano kamar haka : Galadiman Kano Wamban Kano Madakin Kano Makaman Kano Sarkin Dawaki Mai Tuta Sarkin Bai Dan Iyan Kano Ciroman Kano Alkalin Kano Haka kuma daga cikin rukunin Hakiman Tara ta Kano, Sarki Dabo ya zabo hakimai guda hudu domin su zama yan Majalisar Zabar Sarkin Kano. Wadannan hakimai sune kamar haka : Madakin Kano Makaman Kano Sarkin Dawaki Mai Tuta Sarkin Ban Kano A bangaren sarautun bayi kuwa, Sarkin Kano Ibrahim Dabo ya farfado tare da inganta sarautun bayi wanda ake da su tun zamanin sarakunan Habe. Wadannan sarautun bayi sune kamar haka : Shamaki a matsayin shugaban bayin Sarkin Kano gaba ki daya Danrimi a matsayin mai kula da hakimai da sauran hidimomin Sarki Sallama a matsayin wanda zai yi iso ga duk mai son ganin Sarki Sarkin Dogarai a matsayin mai kula da tsaron Sarki da iyalan sa Kilishi a matsayin mai kula da shimfidar Sarki A bangaren tsarin yaki kuma, Sarkin Kano Dabo ya zabo daga cikin manyan hakiman sa da kuma manyan bayi, sannan da wasu daga cikin manyan dagatan sa zuwa rukunin mayaka kamar haka : Manyan Hakimai da Bayi Masu Jagorantar Rundunar Yaki : Madakin Kano Makaman Kano Sarkin Dawaki Mai Tuta Wamban Kano Shamakin Kano Danrimin Kano Sallaman Kano Rukunin Hakimai na Wajen Birnin Kano Masu Tare Duk Wani Harin yaki Sarkin Rano Sarkin Gaya Sarkin Dutse Sarkin Karaye Sarkin Birnin Kudu Sarkin Sankara Rukunin Manyan Dagatai a Rundunar Mayakan Kano Sarkin Fulanin Jahun Sarkin Fulanin Bebeji Sarkin Fulanin Sankara Sarkin Fulanin Shanono Sarkin Fulanin Kunci Saboda haka, da wadannan tsare-tsaren sarautar hakimai da ta bayi, Sarkin Kano Ibrahim Dabo ya samu nasara a mulkin sa tare da karfafa Masarautar Kano a idon duniya. Haka kuma, wannan hidima ce ta saka zuri’ar sa suke rike da Sarautar Kano har zuwa yau. Kuma wannan ginshikin tsarin sarauta da Sarkin Kano Ibrahim Dabo ya kafa a Masarautar Kano ya kasance wanda Sarautar Kano ta kafu akan sa har zuwa yau. Zamanin Turawa Turawan Ingila sun mamaye Masarautun Daular Sokoto a farkon shekarar 1903, don haka mulkin al’umma ya dawo hannun su kenan. A sabon tsarin da Turawan suka kawo wanda suka kira a turance da ‘Indirect Rule’, sun yi amfani da Sarakuna ta hanyar gudanar da mulkin mallaka wato a turance ‘colonialism’. A taikace dai Turawa suna yin mulkin mallakar su ta hanyar sarakuna. Wannan tsari ma a kasar Kano haka ya kasance. Sai dai kafin zuwan Turawa Kano, hakimai a Masarautar Kano basa zama a gundumomin su da suke wakilcin Sarkin Kano, sai dai su je su gudanar da aikin Sarki su dawo cikin birni. To amma a shekarun 1906/1907 an yi wani baturen Razdan 7/14/21, 5:30 PM - Buhainat: 2️⃣8️⃣ "Duk Macen da kika ga ta shekara ashirin talatin a gidan mijinta,ki duba girman gwagwarmayar da tasha, ki duba jajjircewa da tayi, idan zaki yarda na kuma gaya miki yarda da Allah shi ya rike mata aure ba kome ba, ta bautar Allah tsakaninta da shi, bata dauki auren a matsayin wani abun yayi ba. Da haka nake kara nuna miki girman aure da darajar shi. Aure ba abin yarwa bane, kuma aure ba a bin cutarwa bane, Allah ya baku zaman lafiya da zuri'a dayyiba. Tashi kije Allah yayi miki albarka." Ta faɗa tana kuma kallona. A hankali na mike tare da cewa. "Allah ya saka da Alkhairi, nagode sosai Umma hakika nayi dacen samun uwa karki. Ban dauke ki a matsayin Maman Sir Aliyu ba, na dauke ki a matsayin Uwar da ta haife ni Nagode na kuma godewa Allah ya ja kwana da Lafiya." Sannan na fita daga dakin. Na nufi d'akina, zama nayi na sha kuka. *** Yana shiga bai tsaya ba sai Bangaren Mabrooka, yana shiga ya same ta, tana bawa Anis abincin. Matar nan tunda ta amsa sallamar shi bata kuma kallon shi ba, ta cigaba da abinda take yi, isa yayi tare da ɗaukar Yaron shi. "Hi love, ya kake?" Cikin farin ciki yaron yace "am fine Da" sumbatar goshin sa, yayi tare da ajiye shi sannan tace mata. "Hello Madam, zan shiga tankara yau taimaka min da abinda zanci" "Kai da kake da amare biyu, me zan baka ga Buhayyah ga Natashah, me zan baka? Kaje sun iya soyayya da iya makalewa namiji, namu gindin ya tsufa ya lalace" ta faɗa tare da ɗaukar D'anta suka barshi a gurin, shafa kanshi yayi sannan ya haura dakin shi, yaga ko ina yayi kura, saukowa yayi tare da nufar hanyar part din Natashah, yana shiga ya same ta sanye da wasu shegen rigar jikinta wanda bai da banbanci da tsirara. Murmushi ya sakar mata, tare da isa gurin ta. "Ina son abinci" "ok" ta faɗa mishi sannan ta shiga cikin kitchen ɗin bata jima ba, ta kammala dafa mishi noodle, ta kawo mishi, karewa abincin kallo yayi, amma ganin yadda tayiwa abincin hadi ya sashi fara ci, ba laifi yaci kuma yaji ya kama mishi cikin shi. "Ina son yin wanka" ya faɗa mata, tare da mik'ewa. Dake tana da wayo riko hannun shi tayi suka nufi dakinta, ta taimaka mishi tayi wanka tare da tsayawa sai da ta goge mishi, sannan ta dauko wata oil. Ta shiga shafa mishi in romantic, a binka da wanda yake hannun bai san lokacin da ya biye mata ba, suka shiga hotter kiss, baki daya ya birkita mata lissafin ta, bata san bata gane seven da seventeen sai da ya luma mata, karamar hukumar wando shi. Kafin ta sake wata irin kara, me shegen ƙarfi da nishi, baka jin sautin Muryan shi. Amma ita ta cika gidan baki daya da ihu, babu abinda yafi haukata mata lissafin ta kamar yadda yake lasar kunnen ta, jikinta har sani irin rawa yake zunzurutun dadin da take ji. Duk da shine ya fara kwanciya da ita, tun farko sai dai ya fahimci suna da matukar matsala da amfani da kaya mata, domin maganin na sake ta, ta fara nuna mishi ta gaji. Sai wajen biyar ya kyaleta yayi wanka tare da gabatar da sallah la'asar, suka bar garin. *** Bayan sallah isha. Zaune yake shida mai martaba da Alhaji Ibrahim Amin Danrimi, ya gama musu bayanin sannan tace mishi. "Zaka tafi masarautan Kano ka auro Jikar Sarkin Kano wacce ake tsammanin mahaifinta shine zai zama sarki, da ace yar shi A'ishah tana raye da itace zaka aura, amma tunda bata nan zaka auri Jikar shi, masarautan Kano zata baka karfin da zaka ɗare kan mulki babu wanda zai ja da kai, masarautan tana da kafaffiyar tarihi kamar haka. Home ABOUT PRIVACY AND POLICY TERMS OF USAGE CONTACT US Front Page ENGLISH Hausa TarihiSpaceLogo HAUSA MASARAUTAR KANO SARAUTA DA HAKIMCI A MASARAUTAR KANO By Ahmad Abdullahi, BA History on Saturday, September 21, 2019 Kofar shiga Gidan Rumfa, a gate to the Kano Emirate Palace. Source : creativecommons.org Sarauta da Hakimci a Masarautar Kano ya kasance wani babban al’amari wanda yake da muhimmanci. Ita Masarautar (Kano Emirate) kasaitacciyar Masarauta ce wadda ta kafu tun a misalin shekarar 999 Miladiyya, wato fiye da shekara dubu. Kafin kafuwar Masarautar Kano, tuni akwai rukunin al’umma da tsarin shugabanci bisa bautar Tsafin Iskar Tsumburbura tare da mazaunan su a inda birnin Kano yake da kewayen ta a yanzu. Wadannan mazaunai sun kasance kamar haka : Dutsen Dala Gwauron Dutse Jigirya Magwan Tanagar Fanisau Gaba ki dayan wadannan mazaunai na mutanen da suka fara zama a Kasar Kano sun kasance karkashin tsarin bautar tsafin Tsumburbura wanda Barbushe yake shugabanta. Shi Barbushe ya kasance yana da mazauni a saman Dutsen Dala, kuma yakan tara dukanin rukunin mazauna Kano a wannan zamani a duk shekara domin bautawa Tsumburbura da basu labarin abin da zai faru a shekara. Sai dai zuwa shekarar 999 Miladiyya, Bagauda dan Bawo, ya mamaye dukanin wadannan rukunin al’umma zuwa karkashin shugabancin sa. Saboda haka ne, tun zamanin sa har zuwa yau, Kano take da Sarki daya tare da hakimai masu lakabin sarautun gargajiya a matsayin mataimakan sa a wajen gudanar da Mulki. Sarauta a Zamanin Habe SARKI BAGAUDA A tarihin Sarauta a Kano, bayan Bagauda ya samu nasarar mamaye mazauna Kano masu bautar tsafin Tsumburbura, sai kuma ya himmatu wajen samar da tsarin sarauta mai karfi domin tabbatar da ikon sa. Don haka ne ya samar da tsarin sarautun fadawa wanda a yanzu zamu iya kiran sa da hakimci domin saukaka mulki. Wadannan sarautun fadawa sun hada da irin su : Darman Buram Kududdufi Akasan Goriba Isa Babba Wadannan sarautun fadawa, sun kasance kamar hakiman sarki a wancan lokacin. Don haka ne ma wasu daga cikin lakabin hakiman Kano ya samo asali daga wadannan sarautun hakimci. Misali, Dan Darman, Dan Buram, Dan Goriba duk sun kasance sarautun hakimai wanda ake amfani da su har zuwa yau a Masarautar Kano. SARKI MUHAMMADU RUMFA Sarkin Kano Muhammadu Rumfa wanda yayi mulki daga shekarar 1463 zuwa 1499 Miladiyya ya kasance kasaitaccen sarki wanda ya gina Sarauta a Kano ta hanyoyi daban-daban. Shine ya farfado da sarautar Habe ya kuma bata siffofi da al’adu wadanda ake alfari da su har yanzu a Masarautar Kano, har ta kai wasu Masarautun kasar Hausa sun kwaikwaya. Misali, shine ya fara saka takalmi mai gashin jimina, da kuma rike tagwayen masu. Haka kuma shine ya gina gidan sarautar Kano, wannan dalili ne ma ya saka ake kiran gidan sarautar Kano da suna ‘Gidan Rumfa’. A bangaren nada sarautu kuwa, Sarkin Kano Rumfa ya karfafa sarautun bayi irin su Shamaki, Dan Rimi, da sauran su. A bangaren sarautun hakimai kuma, tun daga zamanin Sarki Rumfa zuwa Jihadin Shehu Danfodio an samu sarautun hakimai irin su Galadima, Wambai, Madaki, Makama, Ciroma, Dan Iya, da sauran su. Sarauta a Zamanin Fulani Bayan Jihadin Shehu Usman Danfodio (1804-1809) ya samu nasarar tunbuke sarakunan Habe ko Hausawa daga karagar mulkin su a duk fadin kasar Hausa, Fulani sun maye gurbin su a matsayin sarakuna. A Kano ma Fulani masu dauke da tutar Jihadi wadda Shehu Danfodio ya basu, sun sami nasarar tunbuke Sarkin Kano Alwali daga mulki. Sarkin da aka nada na farko shine Malam Sulaimanu Dan Abahama. SARKIN KANO IBRAHIM DABO Sarkin Kano Ibrahim Dabo ya fito ne daga cikin kabilar Fulani Sullubawa. Sarki Dabo ya gaji Sarautar Kano bayan mutuwar Sarki Sulaimanu, kuma ya kasance Sarkin Kano daga shekarar 1819 har zuwa rasuwar sa a 1846. Sarki Dabi ya kasance kasaitaccen Sarki mayaki, kuma masanin gudanar da mulki wato a turance ‘intellectual administrative leader‘. Yayi yake-yake daban-daban wajen ganin ya tabbatar da girman kasar Kano da ikon ta. Don haka ne ma girman kasar Kano ya kasaita. Daga Yamma tun daga iyaka da Dayi a kasar Katsina zuwa Kafin Hausa a kasar Hadejia a gabas. Sannan daga iyaka daga Kazaure a arewa zuwa yankunan duwatsun filato a iyaka da kasashen Birom a Kudu duk sun kasance fadin ikon Masarautar Kano. A bangaren tsarin izzar sarauta da kuma nadin hakimci, Sarki Dabo ya bada gudunmawa. Bayan ya kama sarauta, sai ya bukaci Sarkin Musulmi Muhammadu Bello da ya sahale masa yin amfani da wasu al’adu da kuma sarautun hakimai da na bayi wadanda sarakunan Kano na zamanin Habe suka yi amfani da su. Don haka bayan Sarkin Musulmi ya sahale masa, sai Sarki Dabo ya dawo da al’adar saka takalmi mai gashin jimina, rike Tagwayen Masu, yin kunne biyu da yin amawali, da sauran su. Sannan kuma a bangaren zaman gidan sarauta, domin ya banbanta yayan sarauta da na bayi, sai ya saka aka fara yi wa yayan bayi tsage uku-uku a gefen bakin su. Haka kuma a bangaren hakimci, Sarkin Kano Dabo ya karfafa zaman fada tare da nada hakimai daga cikin rukunin manyan kabilun Fulanin Kano wadanda suka hadu suka kaddamar da Jihadi a Kano kamar haka : Madakin aka bawa Fulani Yolawa, kuma har yau zuri’ar sune suke rike da sarautar Makaman Kano aka bawa Fulani Jobawa, kuma har yanzu sune suke rike da sarautar. Sarkin Dawaki Mai Tuta aka bawa Fulani Sullubawa tsagin gidan Malam Jamo. Amma daga baya sarautar ta bar ahalin gidan Sarkin Bai aka bawa Fulani Dambazawa, kuma bar yau sune suke rike da sarautar. Haka kuma domin bada shawara da zartar da hukunci, Sarki Dabo ya kafa Majalisar Hakimai ta Tara ta Kano kamar haka : Galadiman Kano Wamban Kano Madakin Kano Makaman Kano Sarkin Dawaki Mai Tuta Sarkin Bai Dan Iyan Kano Ciroman Kano Alkalin Kano Haka kuma daga cikin rukunin Hakiman Tara ta Kano, Sarki Dabo ya zabo hakimai guda hudu domin su zama yan Majalisar Zabar Sarkin Kano. Wadannan hakimai sune kamar haka : Madakin Kano Makaman Kano Sarkin Dawaki Mai Tuta Sarkin Ban Kano A bangaren sarautun bayi kuwa, Sarkin Kano Ibrahim Dabo ya farfado tare da inganta sarautun bayi wanda ake da su tun zamanin sarakunan Habe. Wadannan sarautun bayi sune kamar haka : Shamaki a matsayin shugaban bayin Sarkin Kano gaba ki daya Danrimi a matsayin mai kula da hakimai da sauran hidimomin Sarki Sallama a matsayin wanda zai yi iso ga duk mai son ganin Sarki Sarkin Dogarai a matsayin mai kula da tsaron Sarki da iyalan sa Kilishi a matsayin mai kula da shimfidar Sarki A bangaren tsarin yaki kuma, Sarkin Kano Dabo ya zabo daga cikin manyan hakiman sa da kuma manyan bayi, sannan da wasu daga cikin manyan dagatan sa zuwa rukunin mayaka kamar haka : Manyan Hakimai da Bayi Masu Jagorantar Rundunar Yaki : Madakin Kano Makaman Kano Sarkin Dawaki Mai Tuta Wamban Kano Shamakin Kano Danrimin Kano Sallaman Kano Rukunin Hakimai na Wajen Birnin Kano Masu Tare Duk Wani Harin yaki Sarkin Rano Sarkin Gaya Sarkin Dutse Sarkin Karaye Sarkin Birnin Kudu Sarkin Sankara Rukunin Manyan Dagatai a Rundunar Mayakan Kano Sarkin Fulanin Jahun Sarkin Fulanin Bebeji Sarkin Fulanin Sankara Sarkin Fulanin Shanono Sarkin Fulanin Kunci Saboda haka, da wadannan tsare-tsaren sarautar hakimai da ta bayi, Sarkin Kano Ibrahim Dabo ya samu nasara a mulkin sa tare da karfafa Masarautar Kano a idon duniya. Haka kuma, wannan hidima ce ta saka zuri’ar sa suke rike da Sarautar Kano har zuwa yau. Kuma wannan ginshikin tsarin sarauta da Sarkin Kano Ibrahim Dabo ya kafa a Masarautar Kano ya kasance wanda Sarautar Kano ta kafu akan sa har zuwa yau. Zamanin Turawa Turawan Ingila sun mamaye Masarautun Daular Sokoto a farkon shekarar 1903, don haka mulkin al’umma ya dawo hannun su kenan. A sabon tsarin da Turawan suka kawo wanda suka kira a turance da ‘Indirect Rule’, sun yi amfani da Sarakuna ta hanyar gudanar da mulkin mallaka wato a turance ‘colonialism’. A taikace dai Turawa suna yin mulkin mallakar su ta hanyar sarakuna. Wannan tsari ma a kasar Kano haka ya kasance. Sai dai kafin zuwan Turawa Kano, hakimai a Masarautar Kano basa zama a gundumomin su da suke wakilcin Sarkin Kano, sai dai su je su gudanar da aikin Sarki su dawo cikin birni. To amma a shekarun 1906/1907 an yi wani baturen Razdan 7/14/21, 5:30 PM - Buhainat: 29... (Residents) a Kano mai suna Dr Cargill wanda ya raba Masarautar Kano izuwa gundomomin hakimai wato a turance ‘districts’, kuma ya umarci Sarkin Kano Abbas ya tura hakimai zuwa wadannan gundumomi domin gudanar da mulki. Wannan aiki da Razdan din Kano yayi shine ya bada damar samun hakimai iri biyu a Kano, wato hakimai masu kasa wanda a turance ake kira da ‘district heads’ da kuma marasa kasa wato a turance ‘title holders’. Don haka ne, tun daga wannan kirkirar gundumomin hakimai Masarautar Kano ta kasance ta kunshi gundumomin hakimai masu yawa. Tsarin Sarauta a Dunkule ZAMAN FADA A tsarin Sarauta a Kano, Majalisar Fadar Masarautar Kano ta kasance karkashin Sarkin Kano wanda yake shugabantar zamanta. A tsarin Fadar Kano, akan gudanar da ayyuka kamar haka : • Fadanci : akan yi fadanci don karbar gaisuwa da kuma saduwa da baki, abokai, da yan’uwa da makamantan su. • Rahotannin Hakimai : Sarkin Kano yakan zama a Fada domin sauraron rahoton ayyukan da hakiman sa ke gudanarwa a gundumomin ya tura su a fadin Masarautar sa ta Kano. • Kararraki : Sarkin Kano na sauraron korafe-korafe da bukatun jama’ar kasar Kano. • Yanke Hukunci : Sarkin Kano yakan zauna a Fadar sa domin yanke hukunci akan wani al’amari. MAJALISAR ZAMAN FADAR KANO A tsarin Sarauta a Kano, Majalisar Fadar Masarautar Kano ta kasance Majalisa wadda ta kunshi hakimai masu kasa da kuma marasa kasa. Wadannan hakimai yan Majalisa, sune suke taya Sarkin Kano yin ayyukan da muka ambata a sama. Ga jerin hakiman Majalisar Fadar Kano : Wazirin Kano Galadiman Kano Wamban Kano Madakin Kano Makaman Kano Sarkin Dawaki Mai Tuta Sarkin Bai Walin Kano Babban Malami na Madabo Wakilin Yan Kasuwa Haka kuma a tsarin zaman Majalisar, akwai manyan bayin Sarkin Kano kamar haka : Shamakin Kani Danrimin Kano Sarkin Dogarai Kilishi IRE-IREN SARAUTAR HAKIMAI A KANO A Masarautar Kano akwai ire-iren sarautar hakimai kusan guda hudu kamar haka : Sarautun yayan Sarki Sarautun gado Sarautun Manyan Dagatai Sarautun sauran mataimaka Sarautun Masu ilmi Sarautun Jarumai ko na girmamawa 1 . Sarautun ya’yan Sarki : Sarautun ya’yan Sarki wasu sarautun hakimai ne wadanda sai wanda ya gaji sarautar Kano ke yin su. Wadannan sarautun hakimai na ya’yan Sarki mafi yawancin su sun fara ne da kalmar ‘Dan’. Ga wasu daga ciki : Galadima Wambai Ciroma Turaki Sarkin Dawakin Tsakar Gida Dan Iya Dan Buran Dan Lawan Dan Isa Dan Ruwata Dan Darman Dan Amar 2 . Sarautun Gado : Sarautun gado sun kasance sarautun hakimai da aka kebance su ga gidajen manyan kabilun Fulani wadanda suka hadu suka kaddamar da Jihadi a Kano, tare da kafa mulkin Fulani. Wadannan hakimai sun hada da : Madakin Kano wanda kabilar Fulani Yolawa ne kawai suke yi Makaman Kano wanda kawai kabilar Fulani Jobawa ne kawai suke yi Sarkin Dawaki Maituta wanda asali kabilar Fulani Sullubawa tsagin gidan Malam Jamo ne suke yi. To amma yanzu Sarautar bata hannun su Sarkin Bai wanda kabilar Fulani Dambazawa ne kawai suke yin ta 3 . Sarautun Manyan Dagatai : Wannan mataki ya kasance na manyan dagatan Sarkin Kano wadanda suka kasance ana yi musu lakabi da ‘Sarki’. Haka kuma wadannan manyan dagatai sun kasance suna tare duk wani hari da aka tunkaro Kano da shi. Wadannan manyan dagatai da suke da matsayin hakimai sun kasance wasu daga cikin su suna Jihar Jigawa tun shekarar 1991 lokacin da aka kirkiro jihar. Sarkin Rano Sarkin Gaya Sarkin Dutse (ya bar karkashin Sarkin Kano tun kirkiro Jihar Jigawa a shekarar 1991 Sarkin Karaye Sarkin Birnin Kudu (yanzu yana cikin Jihar Jigawa) 4 . Sarautun Mataimaka : Wannan sashen ya kunshi sarautu ne da ake iya ba kowane mutum da aka tabbatar da dadadden asalin zaman sa a Kano. Haka kuma ya bada gudunmawa wajen ciyar da kasar Kano gaba. Ga wasu daga cikin sarautun hakimai dake wannan rukuni na mataimaka : Magajin Garin Kano Sarkin Fadar Kano Matawallen Kano Sarkin Yakin Kano Talban Kano 5 . Sarautun Masu Ilmi : Sarautun masu ilmi sun kasance sarautu da aka kebance su domin mashahuren mutane da suke damn zurfin ilmi. Su wadannan hakimai masu rike da sarautun hakimci na ilmi sukan ba wa Sarki shawarwari akan mas’alolin da suka shafi Shari’a da gudanar da mulki. Wadannan sarautu sune kamar su : Wazirin Kano Walin Kano Alkalin Kano Limamin Kano 6 . Sarautun Jarumai : Wannan sashe ya kunshi sarautun hakimai wadanda a zamanin yaki akan ba wa manyan jarumai. Wadannan sarautu sune kamar su : Barde Sarkin Yaki Jarmai ko Jarma Makaman Gado Da Masu Gundumomin Hakiman Masarautar Kano Kafin Shekarar 1991 Masarautar Kano ta kasance mai fadin gaske tun kafuwar ta har zuwa Jihadin Shehu Usman Danfodio a farkon karni na 19th. Haka kuma tun bayan Jihadi har zuwa lokacin da Turawan Ingila suka zo Kano a shekarar 1903, Masarautar Kano ta ci gaba da kasaita da fadada. Bayan zuwan Turawa ne kuma, a shekarar 1907 aka kirkiro gundumomin hakimai a Masarautar Kano tare da tura hakiman zuwa wadannan gundumomi domin wakiltar Sarkin Kano. A shekarar 1991, an ragewa Masarautar Kano fadin kasa bayan kirkiro Jihar Jigawa da aka yi. Don haka ne wasu daga cikin gundumomin hakimai da suke mallakin Masarautar Kano suka koma cikin Jihar Jigawa. GUNDUMOMIN HAKIMAI A MASARAUTAR KANO KAFIN SHEKARAR 1991 Bichi Dawakin Tofa Dawakin Kudu Dutse (yanzu tana cikin Jihar Jigawa) Rano Dambatta Gwaram (yanzu tana cikin Jihar Jigawa) Gezawa Ringim (yanzu tana cikin Jihar Jigawa) Gaya Wudil Birnin Kudu (yanzu tana cikin Jihar Jigawa) Minjibir Karaye Babura (yanzu tana cikin Jihar Jigawa) Gwarzo Tudun Wada Gabasawa Sumaila Jahun (yanzu tana cikin Jihar Jigawa) Ungogo Kiyawa (yanzu tana cikin Jihar Jigawa) Kiru Garki (yanzu tana cikin Jihar Jigawa) Kumbotso Taura (yanzu tana cikin Jihar Jigawa) Bagwai Kunci Aujara (yanzu tana cikin Jihar Jigawa) Takai Shanono Rimin Gado Ajingi Tsanyawa Birni Waje Nassarawa Dala Jerin Hakiman Kano da Gundumomin su 44 Madakin Kano Hakimin Dawakin Tofa (a Kingmaker) Makaman Kano Hakimin Wudil (a Kingmaker) Sarkin Dawaki Mai Tuta Hakimin Gabasawa (a Kingmaker) Sarkin Bai Hakimin Dambatta (a Kingmaker) Wamban Kano Hakimin Cikin Birni Ciroman Kano Hakimin Nassarawa Dan Iyan Kano Hakimin Dawakin Kudu Barden Kano Hakimin Bichi Turakin Kano Hakimin Dala Dan Majen Kano Hakimin Gwale Tafidan Kano Hakimin Fagge Sarkin Fadar Kano Hakimin Tarauni Sarkin Dawakin Tsakar Gida Hakimin Kumbotso Dan Amar Hakimin Doguwa Sarkin Yakin Kano Hakimim Ajingi Sarkin Shanun Kano Hakimin Rimin Gado Magajin Rafin Kano Hakimin Bagwai Dan Kadan Kano Hakimin Tudun Wada Magajin Malam Hakimin Ungogo Dan Darman Kano Hakimin Kura Mai Unguwar Mundubawa Hakimin Gezawa Matawallen Kano Hakimin Minjibir Barde Kerarriya Hakimin Gwarzo Dokajin Kano Hakimin Garko Dan Isan Kano Hakimin Warawa Dan Ruwatan Kano Hakimin Sumaila Yariman Kano Hakimin Takai Dan Madamin Kano Hakimin Kiru Dan Adalan Kano Hakimin Tofa Ma’ajin Watari Hakimin Kabo Sarkin Fulanin Ja’idanawa Hakimin Garun-Malam Majidadin Kano Hakimin Madobi Dan Makoyon Kano Hakimin Tsanyawa San-Turakin Kano Hakimin Kunci Uban Doman Kano Hakimin Shanono Sa’in Kano Hakimin Makoda Dan-Galadiman Kano Hakimin Bebeji Katukan Kano Hakimin Albasu Bauran Kano Hakimin Rogo Barayan Kano Hakimin Bunkure Kaigaman Kano Hakimin Kibiya Sarkin Rano Hakimin Rano Sarkin Gaya Hakimin Gaya Sarkin Karaye Hakimin Karaye Sharing is caring! You may also like: SHIGOWAR TURAWA NAHIYAR AFRICA TARIHIN GAGARUMIN MATSIN TATTALIN ARZIKI SARKIN KANO IBRAHIM DABO YAKIN YANCIN AMURKA - Tarihi Space YAKIN YANCIN AMURKA KABILUN FULANI A KANO - Tarihi Space KABILUN FULANI A KANO ZUWAN TURAWA KANO - Tarihi Space ZUWAN TURAWA KANO YAKE-YAKEN SARKIN KANO DABO Separato YAKE-YAKEN SARKIN KANO DABO SeparatSite YAKIN BASASAR KANO - Tarihi Space YAKIN BASASAR KANO *** "Wadannan shine karfin mulkin Masarautan Kano, daga wannan damar idan har ka auri yar cikin gidan, toh ba makawa babu kai babu wanda zai d'aga maka murya" Kallon dattijai biyun yayi kamar ta rufe su da duka, shi da zasu tona zuciyar shi da zasu ga zallah k'iyayyar mulki, domin ta tsani abinda zai sada shi da mulki amma ya fahimci daga su har iyayen shi da Zuri'ar shi burin su, ya zauna akan inda zai mutu tun lokacin shi bai yi ba. "Baba Sarki shin dole ne sai nayi mulkin Tankara? Ko lallai sai ni ne zan zama Sarki a Tankara? Don Allah idan dai ba so kuke duniya ta tsine min ba ku barni mana nayi rayuwa ta, babu wata masifa domin mulki ai Bala'i ce" ya faɗa cikin sanyin murya. "Aliyu ASADULLAH, mulki ba bala'i bane, duk cikin yaran da suke gidajen mu, babu wanda ya dace da mulki sama da kai, me zai saka ba zamu baka mulki ba, me zai saka ba zamu zab'e ka ba, tunda Allah ya zab'a mana kai" Cikin takaici da jin haushin kalaman Danrimi, ya juya gare shi tare da cewa. "Lallai ne sai nine zan maye gurbin Ali Ghaji? Wai a cikin dakin Mai Babban daki babu wasu Zuri'ar ce? Me yasa ba zaku bar Ni da mata na da Yarana mu zauna lafiya ba? Toh kar Tankara ta zauna lafiya" ya faɗa tare da mik'ewa zai bar gurin su. "Idan baka amshi mulkin ba toh ba makawa al'umma zasu cigaba da mutuwa domin kuwa Adalin Sarkin da zai mana sulhu a cikin masarautan nan muke nima kakkaba min shi bana son shi, dole sai ni ne zan iya? Ba zan iya ba, kubawa mabukata bana bukata." "Kayi mana shiru? Me kasani? Kuma mulki ko Ahmad ne muka saka sai yayi balle kai dan shi dan haka ka fara shiri nan da ƙarshen shekara zaka zama sabon Sarki Insha Allah" "Wallahi ban da ina jin kunyar ka, tabbas da na zabga maka rashin arziki, toh wallahi akwai Baba sarki anan da sai Allah ya." "Haka da kake yana kara tabbatar mana da kaine ka dace da mulki, Danrimi ka nimo min Turaki muyi magana dashi amma Insha Allah karshen shekarar nan Aliyu ka shirya alamomin zaman ka sarki yana kara tabbata." Kamar zai fasa ihu haka ya fita daga cikin gidan, yana me ji kamar ya bar garin a daren, don haka ya saka kai ya bar garin babu wanda ya sani. --- Bayan tafiyar shi, Turaki ya shigo. Sun jima suna tattaunawa kafin suka yiwa mai martaba sallama suka bar falon. Kallo yabi su dashi, cikin wani irin yanayi. Musamman da yake kara dawo da tattaunawar da suka yi.. "Amma Yallabai baka ganin kamar ka tirsassa mishi ne ya amshi mulkin nan? Tunda ga Khamil meye amfanin sai Aliyu Asadullah ne zai amshi ragamar shugabancin al'ummar tankara gaskiya indai aka duba yadda ni da wasu manyan fadan nan muke kin wanna al'amarin yaci ace ka fahimta, ka duba Aliyu bai tashi da al'adar mu ba, taya zai iya rike mana yankin tankara baki ɗaya taya zai iya zama shugaba bayan kowa yasan cewa ya ajiye karuwa a cikin gidan Ubanshi, ka duba al'amarin nan tun kafin bayyanar maganar nan ka janye domin ba zamu bashi damar ya tafi damu alhalin yana zaune da karuwa" Ya fada yana murmushin mugunta, domin yaga yadda jikin mai martaba yaji sanyi, "gani nake kamar ba shi abinda kuke zargi bane domin matar shi ce, dan haka ka fahimtar dashi Danrimi abinda yake tunani ba hana bane"Cikin sanyin jiki Danrimi yace mishi. "Karka d'aga hankalin ka akan mulkin da kake son Aliyu yayi idan haka yana cikin kaddarar mu, tabbas sai yayi idan baya cikin ƙaddara mu ba zai yi ba, Allah ya tabbatar mana da Alkhairi, amma Insha Allah Ubangijin yana sane da halin da muke ciki, shi zai kawo mana dauki, gare shi muka dogara babu da tsimi bamu da dabara sai nashi, dan haka karka d'aga hankalin ka. Muna kai kukan mu ga Allah masu ganin haka bai yiwu ba Allah yana ganin su!" Lumshe idanun shi yayi tabbas, yana cikin tsaka mai wuya, kamar a mafarki ya fara jin zantuttikar da ake yawan damun shi da su, dan haka ya fara ambaton Allah har ya daina yi, kwalla ce ta zubo mishi zunzurutun matsin lambar da yake samu daga wasu abubuwan masarautan. A hankali ya mike tare da shiga ban daki yayi alola, yana fitowa ya fara gabatar da sallar nafilla, domin itace kawai abin da yake ya samu hutu daga halin da yaƙe cikin shi na kuncin rayuwa...... 7/14/21, 5:31 PM - Buhainat: 3️⃣0️⃣ Suna fita daga falon Mai Martaba Sarkin Abbas, kallon juna suka cikin mugun yanayi, kowannen su yana jin shi din wani ne. "Ibrahim Amin Danrimi, kana kokarin canja mana dabi'a mu kuma muna kokarin ganin dabi'ar mu bata bar cikin gidan mu ba, ka sake da d'akin Ahmad ko kuma" Murmushi yayi sannan yayi gaba yana kad'a makulin motar shi. "Turai! Ban sani ba ko bayan Nishat kana da wasu yaran a kasar waje ko? Wanda masarautan bata sani ba, kuma aka baka muqamin me nad'a sarakuna. Me zai faru idan na b'ankad'o wannan bayanin ga masarautan mu aka san waye Badar Turaki?" Sannan ya wuce gurin motar shi tare da cewa. "Kowa da ka ganshi Shaidani ne, sai dai idan bai saka kanshi ba, idan har Aliyu ya kwana lafiya, tabbas Zunnur da Abideen, koda yake ba zaka gane hakan ba sai ka kira su awaya ka tambaye Uwar su waye yazo mata hira minti talatin da suka wuce." Daga haka Alhaji Ibrahim Amin Danrimi ya shiga motar shi. "Kasan me? Wallahi ina sane da kome, bana son damuwa ce ya sa na dauke kai na, kamar babu ruwa na, idan ka sake na zama da ruwana tabbas wasar zata kayatu fiyye da da bana cikin shi. A gwada a gani" Ya tadda motar shi a hankali zai bar gurin. "Meye kake nufi? Me yasa baka nemi mulkin ba?" Dariya ce ta kwace Mishi. Sannan ya kalli Turaki. "Idan na nemi mulkin ba zata zauna da ni ba, domin ita ke da alhakin Niman wanda yake tare da ita, balle kuma mulki irin na mutanen Tankara masu hadakar mulki da Aljanun, idan mulkin nake so, Ina da Yaro Bashir ina kuma raye zan nima da karfin tsiya, amma mulkin ta zab'i Aliyu ne tun daga ranar da aka haife shi na fahimci shine hasken da Tankara ta rasa na wasu karni da suka gabata." Daga haka yaja motar shi ya bar gurin har yayi nisa, Alhaji Badar Turaki yana tsaye dawowa yayi tare da cewa. "Ka dakatar da mutanen da suke bibiyar rayuwar shi, idan ba haka ba" bai karasa ba, ya bawa motar wuta, tabbas shima yasan Ana cewa Abbas tantirin mara mutunci ne bai taɓa yarda ba sai yau, dan haka ya d'aga wayar shi tare da cewa. "Ku fita hanyar Aliyu domin Abbas yana mara mishi baya, idan kuma haka ta faru tabbas zamu yi kuka da kanmu" Kome aka gaya mishi amma fuskar shi ya nuna damuwa sosai, dan haka ya kashe wayar shi ya shiga motar shi tare da nufar hanyar gidan shi. *** Karfe goma sha biyu ya iso garin Abuja. Dan haka yana isa abinda ya fara Shine kiran Moddibo, yazo ya dauke shi. Bai samu zuwa ba ya turo driven gidan Ola. Suka dauki hanya suna tattaunawa, har sunyi nisa Ola yace mishi. "Sir ina son nayi fitsari ko zaka yi hakuri na tsaya." "Ok zaka iya" ya cigaba da tura wasu bayanai ta wayar shi zuwa Laptop din shi. Ola na fita ya juya motar baya, sai ji kake "kauuuuuu tartsaaaa kiiiiiiii" wata mota da mugun gudu ta daki ta Aliyun da yake cikin shi, har sai da ta hantsila, da gudu Ola ya faɗa daji, haka motar Aliyu ya cigaba da wuntsile a tsakiyar titi kafin ya samu wani guri ya tsaya cak. Sannan ya kama hayaki kamar zai kone. Wasu kartin maza ne suka tako har gurin suna waya. "Oga mun rufe shafin Aliyu sai dai wani bashi ba" Suka fada tare da haska mishi tocilar hannun su, yana jirkice jini na zuba mishi daga hanci da kanshi. Daukar hoton shi suka yi tare da bazama abin su da motar su. Suna tafiya ya lallubi wayar shi a hankali ya leka motar su tare da ɗaukar numbersu. A hankali ya kira Mufeedah, ya gaya mata halin da yaƙe ciki, kafin ya fito a motar a hankali, domin yana jin kamar bayan shi ba nashi bane, jan kafar shi ya fara dakyar har ya gama fita a titin, kiran wayar shi Mufeedah tayi. "Gani nan a bayan wata bishiya, karku haska ni" da gudu suka isa gurin shi. "Wayyo Allah na" inji Buhayyah da taga lokacin da ya fito yana nufar su, da gudu ta fita motar ta rungume shi, kamar zasu fadi kasa, haka ta ruko shi suka shiga motar. "Ina zamu kai na?" Gaya musu inda gidan shi yake, sannan ya kuma cewa ta nimo likitocin da ba za a san yana raye ba, kuma ta kwantar da hankalin iyayen su. Kamar yadda yace. Ko minti talatin me kyau basu dauka ba, suka isa gidan. Tare da niman kiran wani abokin ta likita, bayan kusan awa daya. Da ita da wasu likitocin uku suka rufa akan shi, har aka yi nasarar cire mishi glass, bayan shi kuma aka mishi dauri, bayan sun gama suka tafi. Suna zaune a jikin shi har gari ya waye, dake Buhayyah tasan gidan ita ta duba kayan abincin ta samu akwai dake baya rabu da zuwa gidan shi daya, haka ta shiga nima musu da zasu ci haka ya taimaka musu bayan sun yi sallah asuba, Mufeedah ta tafi gida, cikin nutsuwa tayiwa iyayen su bayani, sannan suka karya kafin suka zo ganin halin da yake ciki. Suna komawa aka baza sanarwar yayi hatsari, amma ba a ganshi ba, yin haka ya tab'a zuciyar mutanen da suka aikata laifin. Domin sun san ya mutu, kuma an bi sawun inda jinin shi ya diga ba a ga inda aka dauke shi ba. Wannan abin ya saka zargi akan Ola da kuma wasu daga cikin members na emirates councilor na Tankara ai jiya Dan Rimi yayi musu kashedi basu ji ba, dan haka al'amarin ya girmama. Aka shiga bincike kamar za'a raba ƙasar biyu. Sabida an kashe Aliyu me Kamfanin AA'S Bros. Haka aka yi ta niman Aliyu Asadullah, kuma na kara tsananta bincike, amma abin mamaki kamar goge kome suke sabida kar asan abinda suka aikata. Natashah da Mabrooka hankalin su ya tashi tare da shuga rud'ani haka sukayi ta kuka, dan ma an gaya musu bai mutu ba, shina hankalin su ya kwanta amma ba a san inda yake ba, ana kan binciken shine. Amma fa suna cikin tashin hankali mara iyaka, domin b'atar miji tashin hankali ne da rashin nutsuwa. ___ After few weeks Yana zaune tare amsar maganin da take bashi, cikin fushi da b'acin rai. Kawai dan ya nime ta ta nuna tana jin tsoron shine, shine yake fushi. "Ki tafi gida bana son zaman ki anan, kije ki cigaba da jika kayan ki sha." "Sir Aliyu" "Karki yarda ki ce min tak, dan haka ki saka kai ki bar gidan nan kafin ranki ya b'aci" cikin rawan murya nace mishi. "Sir" "Out" zame hijab din jikina na fara tare da jin kwalla yana zuba min, rigar jikina na zame tare da nufar inda yake kishingide, na kwanta tare da lumshe idanuna. "Su kuma Pant da bra din Ni zan cire miki idan baki so, zaki iya tashi ban miki dole ba, balle ki ce, ai na amshi kimar ki da karfin tsiya ne" A hankali na kalle shi kafin na mike tare da balle bra din na cire pant din, ina kuka. "Na shiga uku. Idan baki so ki tafi mana da saka Ni a gaba kina kuka da hakkina tashi na gobe jeki dakin ki, ki kwanta bana bukata." Fada min cikin fushi da b'acin rai. Na rasa gane mishi ga baki ɗaya ya sauya min ba halin nayi mishi laifi zai kama fada, wai dan na ganshi a zaune baya more rayuwar shi, idan nayi kuskure akan abinci yace min dan naga an hana shi wani abu ne. Yanzun jiya ina jin shi yana gayawa Mufeedah shi yana son kasancewa da iyalin shi ya kenan, shine tace mishi sati biyu kenan da faruwan hatsarin don Allah ya kara hakuri bayan ta haɗu nan da sati Uku, amma ya shiga mata fada. "Wallahi ba zaku iya hanani ba, haka kawai ina jin zan iya kome kuce ba zaku barni na yi ba, sai dai idan Buhayyah bata cikin gidan nan matukar tana cikin shi zan gwada lafiyata " ya fada yana Bala'i kamar me sabida an hana shi buga iska. Shine yau ya saka ni a gaba, dan abu kadan zai haura min da masifa, ni kuma ban iya fada ba. .... Ganin na daina kukan ne ya sashi matsoni sosai, sai lokacin na fara jin rawan jiki. "Zaki fara" ya tambaye ni. Girgiza mishi kai nayi ina me boye kuka na. A hankali shafani tare da matsar nonuwa na. Saukar wani abu naji a kasana tare da murdawa da cikina yayi, *Alhamdulillahi* nafada tare da kallon shi cikin damuwa nace mishi. "Sir na b'ata jikina da Period dina." A rikice ya kalle ni tare da cewa. "Wato dan baki son na tab'a ki shine zaki kawo min wani abu na daban? Tashi ki fitar min a daki ki je ba zan kuma bukatar ki, idan kin gadama karki bani hakkina matsalarki ce ba nawa ba." A hankali na mike tare da ɗaukar kayana, na bar mishi ɗakin. "Ka ji da masifarka tunda haka kake" na fada a hankali bayan na bar dakin, na shiga dakina tare da gyara jikina na fito na koma dakin shi na gyara mishi inda na b'ata mishi, ina jin karan ruwa na Fahimci yana ban daki ne, kicin na nufa bayan na gama abincin rana na kai Mishi dakin shi. Ina fitowa muka hadu da Mufeedah. "Barka da zuwa" "Barka dai ya jikin na shi?" "Alhamdulillahi" na ce ina kallon bayanta Abokin shi Bashir ne na gani, ban ji dadi ba. Amma na mishi Barka da zuwa. Sannan na koma dakin shi. "Kayi bako, tare da Aunty Mufeedah suka zo" "Ok bani keken nan na zauna akai" na isa gurin keken na bashi ya zauna domin baya jure tafiya a kafa,, yana zama ya tab'a wani gurin a jikin keken ya fita ina bin shi a baya, har falon. "Ikon Allah! Dama kana raye?" "Ga zahiri" ya faɗa yana murmushin jin dadi, "gaskiya akwai ban mamaki, domin yadda naga motar nan ban zata zaka yi survive ba, amma Al'amarin ikon Allah yafi gaban kome" inji Bashir, "Wallahi kuwa gani nan dai tunda dai an kai min aka samu Buhayyah, aka kuma kai mana tare, wannan ma Allah ya nufa ba zata rutsa da ita bane shi yasa baki tafiya da ita, amma Alhamdulillahi masu shiri su yi shirin su, masu farmaki su farmake mu, ina sane dasu tsaf." Ya gaya mishi yana murmushi, abincin da na jera na kawo falo sai lokacin Mufeedah ta mika mishi magani, tana faɗin. "Wannan yana taimakawa sosai ka duba da kyau, sannan matsalar ka nayi Mag...." "Me zai hana kiyi magana da shi a keb'ence? Tunda Kinga nan kamar publice tunda mun fi haka yawa." Na fada ina kallon ta.. "Yes haka ne, Amaryan mu kinyi gaskiya ai haka ne nan kusan cikin jama'a ne" "Ina ruwanki da zaman mu? Ko kina cikin family issues din mu ne? Ban ce ke bare ba, sai Bro dina zaki kira bare, kinsan darajar ahali da dangi kuwa? Kar na kuma ji ko na gani kin shiga cikin harkokin family na, tsaya iya matsayin ki na bare matar Aliyu bayan haka bana son na kuma jinki a cikin wannan lamari." Da gudu na bar falon tare da shiga daki na banke kofar ina kuka afujajjan, domin kuwa ya gaya min gaskiya kuma ya gaya min abinda ya tab'a kima ta, dan haka na kulle kai na. "Amma gaskiya baka kyauta ba, Allah ka daina threating ɗinta ta wannan hanyar, babu dad'i kai da kake da dangin me suka maka? Sai niman halaka ka suke ta hanyar amfani da mulkin banza mulkin wofi, gaskiya ta faɗa a halin da muke ciki meye dangin suka maka sai ma niman hanyar kashe da suke gaskiya sai na gayawa Mother ta san halin da Matarka take ciki tunda ka zama dai sai Du'ai masu laifi da ban ita kake saukewa masifar da kake ji..... 7/14/21, 5:31 PM - Buhainat: 31**** "karki min rashin kunya Mufeedah tafi ki bani guri" "na rashin kunya bane ai gaskiya na gaya maka, ita yarinyar da take zaune da kai ka san yadda take ji ne mutum ya zauna sai masifa, sai na bata maganin barci ta wurga maka cikin ruwan shan ka zaka gane baka da kirki." Harararta yayi yana faɗin. "Kana ganin rashi mutuncin da take min ko Bashir?" Cikin in-in-ina yace mishi. "Kayi Hakuri," ya faɗa mishi a sanyayye, nan suka shiga tattauna duk wasu bayanai da ya dace, sannan Bashir ya mike tare da kallon shi. "Ka kula da kanka" "Insha Allah" Ya fada bayan sun sake musabaha, tunda Mufeedah tayi musu sallama, yake raba ido ko zai ganta, amma bai ganta ba. Wasa wasa har aka yi magarib bata fito ba. ** Tunda na shiga nake kuka ban kuma fita ba, dan haka ina zaune har magarib, koda na fito baya falon na shiga kitchen, ina cikin hada abincin dare naji shi ya rungume ni. Hawaye ne ya zubo min daga cikin idanuna zuwa kan hannunsa. "Kiyi hakuri mana" Janye jiki nayi ina kallon shi kafin nace mishi. "Sir baka min kome ba, nice zan baka hakuri saboda na maka katsalandan, kuma hadisi ne guda karka shiga abinda ba ruwanka, kayi hakuri ba zan kuma ba kaji" Yana daga cikin abinda yake kara mishi kaunarta. B'ata rai yayi sannan yace mata. "Bana son iyayi da gulma kin samu ma nazo zan baki hakuri, common hug me" Kasa motsi nayi ina kallon shi.. "Nace" ya faɗa tare da bude hannunsa, a nutse na karasa tare da fadawa kirjin shi, na sake kuka, har da shesheka, buga bayana yake a hankali tare da cewa. "Shiiiii" ya faɗa yana lasar kunnena, a hankali na furza da kukan. "Ya isa haka mana, bana son haka. Bana son kukan banza" ya faɗa min, yana matsa mazaunina. "Ina son wannan abin" kifa kaina nayi a kirjin shi tare da sake dariya, domin ya fara min chakulkuli. Ban san lokacin ba na rike shi ba, muka k'amk'ame juna. "Baby" cak ya tsaya, tare da d'ago kai na. "What?" Kara rufe fuskana nayi ina me fashewa da dariya, nace mishi. "Sir Aliyu yaji nace mishi baby, dama kai Babyn Mama ne" Na fada ina me tura shi gefe, tare da duba girkina, sumbatar wuya na yayi nayi maza na juya tare da rike hannun shi muka fito falo. ."Zauna a nan, kar na kuma ganin kafarka tunda har ka zami lafiyar da zaka dam...." Zuɓewa nayi a jikin shi cikin mutuwar jiki, tare da kallon shi. "Sir" cilla min harshen shi yayi cikin bakina, ban san lokacin da na rike rigar shi ba. Wani irin banzan kiss yake min wanda ya sani sake wasu tagwayen ajiyar zuciya, ina kara cusa kaina jikin shi.. ilove my mr Cool, ya iya tafiya da zuciyar mace, kamar bashi ba, lokaci guda ya haɗa min zafi da sanyi, Aliyu gadanga kusar Yaki. My Haidar, Dear Abuturab. "Me yasa kike kallon cikin idanuna haka?" "Sir ban sani ba, amma qaddara ta da taka a hade yaƙe" "Ban zaci haka ba, domin lokacin da na nemi aurenki ban dauka zan iya ba, yau gashi ina ribarta abata a hankali zan cigaba da gurguranki" "Kai Sir" na fada tare da guduwa na barshi ina me tura baki, haka kawai. "Sai kace goriba" Daukar apple yayi tare da kallon yadda nake b'ata rai, yadda ya gama lashe apple din sannan yayi mata wani irin gutsira ban san lokacin da na arta da gudu zuwa kitchen ba na banko kofar ina dariya. "Mara kunyar karya da kinzo na nuna miki karshen rashin kunyarki" ya faɗa tare da d'aga murya, yana dariya. ** Bayan na gama na jera mishi, yana zaune akan sallah. Ina ganin lazumi yaƙe. Da na gama na koma daki nayi wanka tare da saka riga armless iya gwiwata, sai yar karamar bomshort, na shirya tare da fitowa falo ina kamshi. Zama nayi ina kallon shi, yana karatun Alqur'an, lumshe idanuna nayi tare da bin shi muna tare, yana tsayawa na cigaba da yin shi. "Jazakillah bil janna" Ya fada min, murmushi nayi tare da cewa. "Food is ready" "Zuba min ina jin yunwa" "Ok Baby sir" Na fada ina kunshe bakina, dariya yayi sannan yace min. "Idan na kama ki zaki gaya min dalilin dariyarki" ya faɗa min, "Toh sir meye nayi kuma? Dariya kawai nayi meye laifina?" "No baki da laifi idan na kama wancan fararren cinyoyin, hmm" ya faɗa tare da kallon yadda nake saka mishi, kallon yatsun hannuna yayi sannan yace min. "Ya baki saka lalle irin na Mufeedah, yadda suke fararren nan zai kara kyau da inganci." Mik'ewa nayi na zuba mishi ruwa ina gyara gurin, kamar wani wanda yake da wani abu sai ji nayi ya kai min duka a duwawun. Sai da na zabura. "Sir Baby" "Well ba zan daina ba" ya faɗa min, nima kuma na cigaba da tsokanar shi, har ya gama cin abincin, sai lokacin muka zauna muna kallo, kan shi yana kan cinyata, ina wasa da gashin kanshi. "Queen Been!" "Na'am sir" "Thank You" "Nima haka" Rike hannuna yayi tare da sumbata, haka na kifa kaina akan fuskar shi ina murmushi, tare da mishi jiran shirme, sai dariya yake min zaka dauka wani abun arziki nake bashi labarin nan kuwa abin dariya ce kawai da shirme. Koda muka je gurin kwanciya, gyara jikina nayi, tare da shigewa jikin shi, ina sauke ajiyar zuciya, ga wani kamshin turaren da yake kara rikita min lissafi, sai ajiyar zuciya nake. Can muka yi shiru, kafin na gyara kwanciya ta nace mishi. "Sir Aliyu, don Allah na tambaye ka mana" "Ina jinki" ya faɗa tare bada janyo ni jikin shi. Tare da kallon yadda nake kyafta idanuna.. "Ina jinki" "Sir Aliyu, wannan shine karo na uku da ake kawo maka hari meye yasa suke bibiyarka" "Saboda mulki, duk wani abinda za a min ko a miki saboda mulki ne." Gaya min yana kara shafa fuska na, "Sir Aliyu, kana nufin sabida Yarimar Tankara da aka baka ne suke wannan abin?" "No Baby girl sabida sarki Abbas Muhammad Al-Amin zai yi murabus ne suke wannan abin, kuma ya gabatar da ni ne sarki na gaba idan ya sauka shi yasa suke bibiyata" "Sai nake ganin kamar ba akan haka bane akwai wata Ɓoyayyen ajiyar da suke son kare shi, gabbanin zamu dawo nan nayi mafarkin mutanen cikin jini, wasu na kuka na nima musu adalci, Sa'a Aliyun kai na ta daure, amma ganin ana kawo maka hari ta ko ina yasa na fara jin kamar akwai wani abu mara dadi da yake tunkaro mu" Rike hannuna yayi tare da cewa.. "Da gaske kinyi mafarkin wasu na niman Yanci?" "Eh sau biyu kenan ina yi, kuma sai na ga wasu irin mutanen suna kare mutnen da suke min yancin nan" Tashi yayi zaune, ya dauki wayar shi, tare da kiran Babban limamin Tankara, wanda ya kasance kaka ne mishi, mahaifin Mother, sun yi magana har ya bani wayar nayi mishi bayani, kafin ya amshi wayar ya fita. "Tsoho kaji yadda ta faɗa, kuma idan baka manta ba na tab'a gaya maka wani abinda na gani akan idona." Murmushi yayi irin na manyan sannan yace mishi. "Na gaya maka ai zata zo, amma zata shigo maka da abubuwa dayawa, daukaka da darajojin masu girma, sai kuma kalubale dayawa daga magauta ita din tauraronta yana da karfin da ya kusa naka, shi yasa ake yawan kawo maka hari, suma magautar naka suna nimanta ne, duk rintsi karka sake ta subuce maka" "Dattijo sai dai matsalar ta bata da asali ne" ya faɗa a sanyayye, kamar zai yi kuka. "Karka damu ba haka kawai Allah ya yota ba, tana da nata gudunmawar sannan ina ji ta fito a babban gida ne domin yanayin tauraronta yana da matukar ƙarfi da kwarjini, shi yasa Allah ya bata farin jini sosai, sai dai ka saka ido akanta fa" "Insha Allah, zanyi yadda kace" ya faɗa a sanyayye, sannan suka yi sallama ya shigo gidan. Ina zaune tare da kallon shi, yana zuwa ya rungume ni,bayan ya kashe wutar ɗakin, muka kwanta, "Kinsan me? Masarautan mu cike take da mugaye, kuma karki dauka kananu ne, manya ne kawai matsalar su kar a bani mulki kuma nima ba mulkin nake so ba, amma sun hana rayuwar su sakat, shi yasa kika ga abubuwa sai faruwa yake." "Kace nayi Sa'a wannan ranar da na mutu murus" k'amk'ame ni yayi yana murmushi, "Ba zaki mutu ki bar Asadullah ba, ina tare da yar matata me manyan nonuwa" buge mishi hannu nayi tare da cewa. "Ka zama abin da ka zama sai mun yi maka ruki'a." "Kai haba, toh bari na tab'a su sai a min da hujja" ya faɗa yana matsa min su. "Sir da zafi fa" "Babu wani zafi keda kike guduna yarinya duk ranar da kika amshi wutsiyata sai kin gane baki da wayo" Ya fada yana matsa duwawuna. "Allah ya kintsa min kai! Amma kazama sai Du'ai" na fada ina buge hannun shi.. "Amin idan na tashi kintsuwa sai na zura miki azzakarina yadda zaki gurjeta kamar babu gobe, na zirarar miki yadda ba zaki kuma kira min shirya nan kusa ba." "Toh Allah ya yaye maka" Hannun shi ya kama tare da daura min nashi a saman wandon shi. Ji nayi abu tikirkiri kamar rodi, cire hannun nayi ina zare ido. "Zoki sha min don Allah" Ya fada a sanyayye, kallon shi nayi kafin nace mishi. "Sir" "Please" ya fada min, kamar zanyi kuka, A hankali na mike tare da kallon shi, nace mishi. "Sir" Shiru yayi min na fara cire mishi wandon shi, ina d'aga wandon akan marar shi naga abin mamaki har wani motsi take kamar zata tafi filin yaki, ta kumbura sosai, a hankali na shafa, tare da tab'a dan crown din bakin, murmushi yayi ya a cewa. "That's My Sweetheart" ya faɗa yana kara matse ni, hannuna na kai ina wasa da gurin yana wani fidda ruwa, a hankali na kai bakina kan abin na lasa, tare da sumbata har ƙasa, bani Mantawa lokacin muna makaranta na zauna da wasu masun karanta book din hausa, a gurin su naji labarin yadda ake shan azzakarin namiji kamar sweet. Wato da lashi bakin tare da tsotsa, kamar me nakuda haka ya sake nishi. Kafin na fara lasa a hankali ina kara tsotsa, kamar zai fasa ihu haka nake mishi, yana kara sambatu ina lasa ina kara kai mishi abin cikin bakina, mun dauki lokaci, kafin na saka shi ya mike na sauka a gadon tare da matse nonuwana, ya saka zandariyar shi tsakiyar nonona ya fara aikin shi a gurin ko minti talatin bai yi ba, ya shiga watsa min fresh milk din shi a fuskana. Murmushi nayi ina shafawa har a Kirjina. Haka kuma gama, tare muka yi wanka ya tattaro min kayan Always dina na fito. Bayan na gama muka kuma kwanciya nan kan kwanciya nayi a kirjin shi barci me nauyi ya. Dauke ni. ** Washi gari mun tashi da wuri, sabida zuwan da matan shi zasu yi na gama kome na, atamfar Super wax na saka, tare da gyara daurina bayan na gama abincin rana, ina daki suka shigo falon yana zaune, kirana yayi na fito sanye da katon mayafi har kasa, sannan nace musu. "Barkan ku da zuwa" "Barka dai Asarar fage falin daki" Murmushi nayi tare da juyawa kitchen na kawo musu abinda zasu ci. "Mu da muka ji aka jinya mun zata kana tare da mai Kano ne, Ashe kana zaune da matar so ce. Toh Allah ya taimaka amarya me maganar suga, ko kin kashe dan masu gida ba zaki yi laifi ba, dan kin sami daurin gindi a gurin Mutanen gidan da kuma shi kanshi megidan a cigaba da samun dama muna nan zata kwabe muku ba dai namiji ba, kowa yaci tuwo da shi miya ya sha watan wata rana zaki gane Yaren mu Hmmm Akwai Allah domin ban yafe ba dauke min mijin da aka yi..... 7/14/21, 5:31 PM - Buhainat: 32** "Ya Isa kunzo ku duba Ni ne ko kunzo ku kara min damuwa ne? Me yasa baki jan girman ki ne? Kece babba amma kece kullum cikin tashin hankali, me yasa Natashah bata yi magana ba?" "Yanzun abinda na faɗa ya zama Laifi kenan? Toh Allah ya baku hakuri" ta zauna can gefen shi tare da dauke kanshi, tana gaishe shi ciki ciki. "Ga abinci nan wanne zan zuba muku?" "Ke kika dafa mana dan haka karki damu duk abinda ya fito hanunki zamu ci" inji Natashah, a raina nace. *Abin mamaki baya karewa* Abincin na bude musu, murmushi Natashah tayi tare da jana da hira. "Kinga zuba min tuwo miyar egusi nan, sai pepper meat din nan" A hankali na zuba mata tare da ajiye mata zobon da nayi Mishi wanda na hada Mishi kayan kamshi da fruit, masu masifar kamshi. Abin Mamaki sai ga Natashah ta bude cikin ta, taci abincin nan sosai, abin yayi Mishi dadi domin gefe guda da yaran shi yake cin abincin duk sun bata Mishi jiki da miya. "Sir Aliyu, na kawo maka wata riga ne ka sauya ko zaka shiga cikin dakin." Murmushi yayi min sannan yace min. "Karki damu," Ya fada min tare da Cigaba da cin abincin shi yana kallon Mabrooka, bayan sun gama yace mata. "Mabrooka don Allah shiga wancan room ki gyara min Yanzun zan shigo na sauya kayana." Kallon shi nayi sannan nayi kasa da kaina, hannuna yana rawa, ban san meye yazo ya tsaya min a wuya ba, amma raina yayi masifar b'aci, tana shiga ko minti goma bata yi ba ya Bin ta cikin ɗakin. Babu datti a dakin sai ma zama da tayi tana kallon kofar d'akin. Yana shiga ya zauna tare da kallonta. "Me yasa baki da hankali? Me yasa Natashah tafiki hankali? Kinga tayi haukar da kika yi? Kinga tayi shirmen da kike yi? Sabida ya tasan me take yi, amma da girman ki yara biyu baki yi hankali ba sai yaushe zaki yi hankali? Wallahi ki wuce ki zuba abinci ki ci kuma kar na kuma ganin b'acin rai akan fuskar ki idan ba haka ba zan mugun sab'a miki." .... Wato zunzurutun tashin hankali, ni da Natashah ban san wacece tafi yar uwanta son su san meye suke aikatawa a cikin dakin ba. Tsabar kishi da tsoron kar dai yayi wani abu da ita, sam na manta matar shi ce, sai bayan sun fito na sauke karamin ajiyar zuciya. Tare da nufar kitchen nayiwa Yaran kayan kwaɗayi muka fito. Yadda naga fuskar Natashah babu yabo babu fallasa, ya sani fahimtar itama kishi ya motsa, amma can yadda yake janta da hira tare da tashi ta rakata tana ganin gidan. Suna fita bayan gidan ha rungume ta, tare da matse ta a kirjin shi yana sauke ajiyar zuciya, wani irin quickly sex suka yi domin yana ganin tana shige mishi bai san lokacin da ya juyar da ita ba,, ya d'aga gown din Jikinta. Tare da jan xip din wandon shi yayi kasa dashi. Sannan ya matsar sa Pant ɗinta, kamar wasa ya shige farjin ta a hankali, gashi ta sha gyara tare da tsuma kanta, wani irin moan ya sauke ya kara rungumo ta sosai, ya shiga buga mata wutsiyar shi. Kamar zata haukar ce. Yana yi yana matsa nonuwarta da suke cikin riga yana kara bata wani hasken. Yana yi yana kai mata duka a duwawunta, sai cizon bakin ta take. Basu jima ba yayi mata fashen madarar shi, dan ya ga tsabar ta gaji, kafaffunta har lankwashewa suke. Sai da rungume ta tare da mannata da bango, ya. Cigaba da moving a hankali domin bai ji yayi kamar ya kyale ta ba, dake ja'ira ce tana iya hakuri da jure azabar shi haka yayi sau biyu sannan ya kyaleta suka shiga cikin gidan, ta kofar baya. Dakinshi suka nufa lokacin muna muna daya falon, zuɓewa suka yi a gadon. Ya kalle ta, sannan yace mata. "One more round" Murmushi tayi mishi tare da mik'ewa ya shiga ban daki tayi wanka, sannan shima ya mike yayi wanka. Lokacin da ya fito rungume shi tayi tare da cewa. "Muje na kai ka duniyar da baka tab'a zuwa ba.". "kai haba?" Ya tambaye bata . "Da gask en gaske" ta gaya mishi. "Toh ina jira" Kwanciya yayi ta kama abin rusheshiyar shi ta zura a bakinta, tare da kumshe Idanun tana wani irin tsotsa sai da yaji jiya Ashe Buhayyah bata iya kome ba, ga yadda ake abin da tushe. Kamar zai shiɗe tana yi tana sha tare da lasar shi da twins brodan kasan nan, kawai dai gashi ya gigice mata, haka ta zare dan ta ga yana shirin kawowa, a hankali ta haura kanshi cikin nutsuwa ya ware kafartata tare da zama akan mashiyan shi, matse mata nono yayi, sabida tana jin kayan mata babu karya. A hankali take juya shi tana kuma kara mishi wani kalmomin batsa. Wanda ya sashi zauce mata. "My sugar, wannan rusheshen buran naka yana sani jin kamar zan leka kofar birnin Tankara babu kaya, Wow yadda kake matsa nonuwar karka bari, my Super Man karka daina bani ajiyar buranka ni kuma zan saka kwado da mukuli na rufe ni daya na zan na cinka crazy" tana yi tana dafe kanta. Kamar zata kira sunan kishiyoyinta. --- Shiru shiru ban gan shi ba, dan haka na mike tare da wayancewa na fara zaga gidan, domin nasan an hana shi yan kusanci mace, amma kuma. Haka na shiga niman shi ina tamkar kwanar da zata kai ni baya naji muryan shi yana nishi tare da cewa. "Ki dawo nan da zama, yadda zaki na bani wannan karamin ramin ina zirarar miki sandan ikona, wayyo yarinya nan zaki kashe ni". A hankali na juya tare da barin gurin da wani mugun ciwon kai. Ina shiga d'akina na wuce na bar Mabrooka da yara, na shiga na kwanta. Ina shiga d'akina na zube a kasa tare da fashewa da kuka. Me yasa nake kuka? Toh ai matar shi ce, kwanciya nayi kawai tare da jin zafin Natashah. Ban kuma marmarin na fito ba. .... Yana mata feshin ruwa, yaji bayan shi ta amsa, dan dole suka nufi ban daki yayi wanka da alola ya dauki abin sallah yayi Sallah azhar. Itama tana fitowa sallah tayi tare da maida kayanta, sannan ta fito daga cikin dakin. Shima yana gama abinda zai yi ya fito daga dakin, ganin bana falon ya mike tare da buga min kofa. "Waye?" "Ni ne" Da sauri na bude tare da cewa. "Am sorry sir Aliyu ban san zaka zo nima na ba, kaina yana ciwo ne" "Ok sha magani ki kwanta. Ko kuma ki hada kayanki ki bi Mabrooka ku koma gida, Natashah zata biku tazo da kayanta. Dan haka ki nutsu sosai ki hada kayanki." Gyada mishi kai nayi tare da komawa dakin na hada kayana tsaf, sannan na fito falon dashi. Kallonsu nayi tana kallona tace min. "Ya naga kin fidda kaya haka?" "Eh zan koma ne ke sai ki amshi duty" "Sugar ya haka?" Ta tambaye shi cikin mamaki. "Babu kome idan kika yi two weeks zamu tafi Germany da Mabrooka ne, zan ga likitan kashi saboda bayana." Da sauri ta rungume shi tana cewa. "Ya Asad nagode but zamu da yara ne ko suyi hutun su a can?" "A'a zasu zauna a gurin Buhayyah da Ummu" ya faɗa yana kare min kallo, naki na d'ago kai na kalle shi haka ya saka shi shiga damuwa har muka bar gidan bai ga kwayar idanuna ba. Muna isa gidan sai kokarin danne kuka na nake,ina sauka na wuce cikin gidan mu, Natashah ta nufi Part din ta ta haɗa kayanta suka bar gidan, ni kuma ina shiga falo, na same su a falon da murna Mufeedah ta rungume ni. Kuka na fashe mata dashi. Jan hannuna tayi tare da kai ni d'akinta, na sha kuka kamar idanuna zasu fita. "Meye ya faru?" "Aunty Mufeedah, kawai dan na jisu suna Sex ne kuma wallahi karki ji yadda yake hauka akanta ba, sabida haka ya kore ni, Aunty Mufeedah ina son Yaron Mother, i love him, don Allah ki koya min yadda nima zai hauka ce a kaina wallahi wai gindinta tafi na kowa dad'i. Aunty Mufeedah tun bai yi dani ba amma ya mace akan bani da dad'i please please ki taimaka min nima ina son nayi dadi." "Zaki yi dadi, bari na kira Aunty Nafy, zaki tafi Tankara Insha Allah sai kinfi zuma dad'i. Ina son daren farko Ya Aliyu ta baki kyautar bracelet for your first night, so nake ki kirani kina murnan dad'i," Haka tayi ta gaya min abinda take fatan samu daga gare shi, har ta kira Aunty Nafy ta gaya mata. Washi gari na bar Abuja sai tankara. Tunda na isa take min fada. "Ina ruwanki da leken su." "Aunty nifa ba leken su nayi ba." "Ki min shiru ko na miki duka" ta dauke ni muka tafi gidan Hajiya Batul wata yar sunan, ta barni a gidan bayan ta ajiye mata mahaukatan kudi wanda Aliyu y biya na sadakina. Wato tunda na iso gidan matan nan, ake koya min duniyan ci da barikin, ana nuna min hanyar da zan kwace zuciyar shi. Kafin kace me an min gyaran jiki har wani sheike nake, nonuwana kuwa kara musu magani ake, turarukan jiki da na kaya kamar sun wurgani kogin turare. Bayan kwana takwas, na dawo sannan aka kuma amso min wani daga Gombe. S.squqre_fashion_and_more a gurin ta, wayyo Allah na, karku ji yadda dambun nama da tsumin yake kara haukani. Sai da takai bana zama sai da pad, sabida damshin da nake, haka na cika sati biyu ana gobe Aliyu zasu bar Abuja na dawo, da yamma, ashe ya dawo gidan bai ganni ba shine ya fara masifa,. Har Mabrooka ta tanka mishi tare da ce. "Mu ba mutane bane ko ita daya ce mace da zaka shigo min gida kana masifa Buhayyah sai kace wata jaririya ce, waye ya sani ko yawon bin mazan..." Shake wuyar ta yayi tare da cewa . "Na rantse da Allah zan karya miki wuya" ya ture ta, tare da wurga mata passport din ta dan ya fasa tafiyar da ita, na Buhayyah ya ɗauka bayan ya kira Nafy lallai Buhayyah ta dawo. Ina shiryawa naga ya shigo kallona yayi tare da cewa. "Da izinin waye kika tafi tankara?" "Kayi hakuri" "Hakurin banzan ki, sai kinyi min abu kice nayi hakuri ina cewa da wani abu ya same ki ya zanji" "Kayi hakuri sir." "Ki hada kayan ki da asuba zamu bar garin nan" ya faɗa tare da fita yana masifa a raina nace ya kushashe kawai, haka kawai ka addabi mutane da jaraba. Da daren muka bar gidan zuwa Airport, mita a cikin shi kamar me, karfe biyar na asuba bayan mun idar da sallah jirgin mu ya d'aga zuwa babban birnin Jamus. --- Karfe biyu na yamma muka isa, garin yayi min kyau sosai, gashi nan suna damina ne, haka motar hotel din da muka yi booking yazo ya dauke mu. Koda muka isa kwanciya muka yi. Muka wuce gajiya, washi gari, na raka shi asibitin aka duba lafiyar shi. Anan suka gano daya daga kashin bayan shi ya lakwashe shi yasa yake fama da ciwon bayan. Dan haka suna ce zasu mishi aiki ya fara shan magani. Dan haka suka diba mishi nan za sati biyu za a mishi aiki don Allah kar ya kusanci mace domin yana daga cikin dalilin da yasa bayan ha kuma tabuwa. Haka ya sa shi hakura, haka muke ta zirga-zirga tsakanin asibiti da hotel din mu, san sunce kullum yana zuwa suna duba bayan. Ranar da muka cika sati biyu, ya kira mutanen gidan yayi musu sallama za a shiga dashi aiki. Haka suka yi ta mishi fatan Alkhairi. Har aka shiga dashi. Kaina a sunkuye, wasu mutane suka wuce kamar yan Nijeriya ne, sabida Hausar da suke, da sauri nace musu.." Sannun ku bayin Allah" suka juya tare da kallon na zasu amsa..... 7/15/21, 3:26 PM - Buhainat: 33** Kasa amsa min suka yi suna kallona cikin mamaki tare da cewa. "Yaushe kika tawo Jamus? Wato Ummu rashin jinki ya..." "Kai Aamil dai duba da kyau ba Ummul khair bace" matar ta faɗa tana min kallon mamaki. "Ke kuwa ina kika samu kamar Fulani haka? Kai kam..." "Daga ina kike?" Namijin ya tambaye, "ina mrs ALIYU ASADULLAH" juyawa nayi tare da amsawa likitan, na isa gurin. "An gama aikin cikin yardan Ubangiji, dan haka za a fito da shi." Sam na manta da batun mutanen suka ganin na share su, suka tafi. Har aka sauya mana daki yana barci. Haka na zauna a jikin shi har washi gari ya farka da ciwon baya sosai, haka suka mishi alluran rage zafi, shine na gane kanshi. ** Bayan sun fita da sauri matar tace. "Aamil anya ba Autar Fulani bace? A'isha?" Sarawa kanshi yayi ya juya da sauri suka koma cikin asibitin babu ita babu labarin su, sunyi sunyi su tuno sunan da aka kirata dashi babu labarin dole haka suka koma, ward din da suke, suna shiga suka tararda Mai Martaba Sarkin Kano. Dr AlQasim Abdullahi Rumfa. Farin Sarki dattijon arziki, kallon su yayi sannan yace musu. "Aamil ya dai?" "Babu kome Baba" "Akwai mana, gashi fuskar ka ya nuna min haka, amma tunda kace babu shi kenan." Haka suka boye abinda suka gani, tare da amsar kayan mai Martaba. Suka fitar har wajen asibitin kasance yazo ganin likitan kashi, sakamakon ciwon kafar da yake fama dashi. Lokacin da ya isa masaukin shi a zaune ya tadda mai dakin shi, matar shi ta uku, Fulani Yahanasu, tana lazumi. "Ummu Aeesh Murmushi tayi sannan ta mike tare da cewa. "Abbu Aeesh, yaushe ka kafara zolaya?" Ta tambaye shi tana taimaka mishi da amsar kayan shi. "Tun lokacin da na sami Aeesh" kallon shi tayi fuskarta ya sauya daga farin ciki zuwa bakin ciki, kokari take ta boye hakan amma bai samu ba, sai da ta zubda kwalla. Sannan ta sake murmushi me ciwo. "Ga girma ta cimma ni, da na roki Allah ya kara bani wata Aeesh din, amma Allah ya gafarta mata yasa tayi mutuwar hutu da sallama ce" "Toh ni dai bana jin zan iya amsa da Amin dan wallahi har kwanan gobe ina jin bugun zuciyata akan nata, tana raye ban ji a raina na fidda rai da ita ba." Ya fada yana murmushi. Goge kwallar da ya sauko mata tayi tare da cewa. "Shi kenan!" Jan kumatunta yayi yana fadin. "Insha Allah yau zamu koma kano" "Allah ya nuna mana" Haka suka shirya har zuwa lokacin da zasu bar kasar yayi. *** Bashi ruwa nayi kamar yadda suka umarce ni, har ya sha. Sannan suka duba shi. Kafin suka bar d'akin. Idan zai yi sallah sai dai na juya kanshi gabar, idan yayi Sallah, sai na gyara mishi kwanciyar shi. Haka nayi ta kula dashi har tsawon sati biyar sai lokacin Matan shi da Yan uwan shi suka zo, ban da Mufeedah daga Natashah har Mabrooka babu wacce ta ce zata zauna kowacce excuse take kawowa. Suka yi sati biyu suka koma, sai da yayi wata uku cif a gadon asibiti suka sallame shi. Farin ciki kamar zai ihu. Ranar da muka dawo masaukin mu, naga sai bina yake kamar kura ta ga danyen nama, tsoron shi ya kuma cika min zuciya. Bayan mun huta da yamma ina zaune tare da gyara mishi farcen shi yace min. "Baki shirya ba har yanzun?" Cikina ne ya bada kara, kafin na ce mishi. "Sir Aliyu wani irin shiri." "Dawo nan ki zauna" ya bani umarni, haka na mike tare da nufar kusa dashi, amsar nailcute yayi tare da kallon fuskana. "Ina bukatar hakkina." "Sir Aliyu ba hakkinka nake tsoron baka ba Yaushe aka daura auren? Ban san lokacin da aka daura auren ba, kawai Mama tayi min nasiha kuma." "Baki yarda dani bane na kira miki Haruna da Baban Abokina bashir da kakana Limanmin Tankara?" Sunkuyar da kai nayi, jikina yana rawa. *Flash back* Ranar da Innar Buhayyah zata rasu a dakin akwai Haruna wanda ya riga Aliyu shigowa, kuma akan idanun shi tabawa Aliyu amanar Buhayyah, bayan rasuwarta. Ya sami Haruna da batun zai tafi da Buhayyah tunda anyi addu'ar uku. "Ina son zan tafi amma mahaifiyar zata tawo da Buhayyah." "Gaskiya haka shine mafita Allah ya tayaka riko" budar bakin Khamis yace. "Kayi hakuri, ba zan amince ka tafi da ita ba, sai dai Idan ka amince zaka aureta dan bayan kai da mu babu wani da zai ce shine danginta, dan haka kofa a bude take ka aureta, ko kuma kayi tafiyarta domin mahaifin mu ya umarce mu da idan ba aure ba bai yarda Buhayyah da mahaifiyar ta, su bar gidan mu ba." Take kowa ya shiga cewa haka ne, Khamis yayi gaskiya dan haka suka bada goyan bayan akan lallai ba zasu bashi Buhayyah ba sai dai idan auren ta zayi. Mik'ewa yayi ya kira mahaifiyar shi ya gaya mata kome, ita kuma ta kira Mahaifinta, shi kuma Ya kira Alhaji Ahmed suka tura Danrimi da Bashir da shi kanshi liman aka amshi Auren dan an daura ma baya garin, yana ganin su, sun zo ya silalle yayi tafiyar shi. Duk yan uwan shi basu sani ba, sai daga baya Mufeedah ce kawai ta sani Nafy ma bata sani, sai ranar da aka yi bikin shi da Natashah tasan ai da auren su. Shi yasa yake kafkkafe da ita. Kamar akanta ya fara aure. ** Kuka tayi tayi lokacin da Haruna ya warware mata kome, sannan yayi mata nasiha daidai gwargwado. Kafin ya kashe wayar, buga kofar dakin su aka yi, Aliyu da kanshi ya nufi bakin kofar ya amshi kazar da yayi oda, aka kawo musu. Da kanshi yayi ta ciyar da ita, tana lumshe idanunta. Har ta nuna ta koshi. Kafin ya koma gefe yaci kadan yasha madara, tashi yayi tare da shiga wanka. Bayan ya gama ta fito kafin yayi mata magana ta shige ban dakin. Yau ya gama mata shiri tsaf. Yana zaune ya ga fitowar ta, tana rab'e rab'e, bai damu da ita ba ya cigaba da aikin shi har ta gama shiryawa ta hauro gadon, ta kwanta yana jin tana addu'o'in, kafin can yaji tana dauke ajiyar zuciya alamar barci yayi gaba da ita. Yana zaune da Laptop din shi, hankalin shi yayi nisa, kafin ya hakura tare da kashewa. Yana mika. Sannan ya kwanta bayan ya janyota jikin shi, ya sauke ajiyar zuciya, a hankali ya shiga lallubar kirjinta, yana shafa albarkaci kirjin ta, yana jin shi kamar zai zaucce, har matsa nonuwarta yake kafin ya sauko da kanshi ya fara lasa, yana wani irin jin dadi a ran shi. A hankali yake yake kara murza kirjinta. Bude ido tayi tana wani irin mika tare da rike kanshi. Wayyo tura mishi kirjina take, yana kara zautar da ruhinta. Kara gigita mata duniyar ta yake, kamar zai cinye ta, wato ya gama haukata mata lissafin ta rasa inda zata cusa kanta. A hankali ya saukar da bakin shi kofar birnin, anan ta shiga kashe mata wasu arnan kiss. sai da taji kamar bata raye. Kafin ya d'ago tare da mata rumfa, ya zabga addu'ar saduwa da iyali, ya fara kai mata wani zazzafar farmaki. A tsora ce na fara ƙoƙarin ture shi sabida jin da nake kamar zai fasa ni. "Don Allah karka min haka,don Allah karka kashe ni wallahi zaka raba ni da numfashina." Nake rokon shi ina rike hannu. Shi, amma ina matse ni yayi yadda ban isa nayi wani yunkuri ba, kuka na saka lokacin da ya samu damar bude hanyar da zai shiga, gabaki daya na gigice da jin kamar ba kaunata yaƙe ba. "Don Allah karka karasa cikin wannan zan mutu idan ka shige min har wuya nake jin shi" ganin ina cika mishi kunne, kawai ya haɗa bakin mu guri guda ya shiga aikin lada kawai lokacin kuka nayi shi har naji babu dad'i, kamar ba jikina ba, haka Aliyu ya ta kutsani, wani mahaukaciyar kuka na sake lokacin da na jishi har cikin mara na da cikina, a hankali na fara ganin shi bibiyu, daga nan ban kuma fahimtar halin da yake ciki ba. Shi kuwa wani shegen dadi yake ji shi yasa ya nace mata tare da makale mata, haka yayi ta sukwa tare da kutsata lungun da sakon jikinta sai da ya tura babbar tawagar shi, kuma yanayi yana lasar wuyarta zuwa kan nonuwarta, kamar zai fasa ta haka yake shi. "Kai sabon gindi dadi yake" ya faɗa tare da kara hake mata son ranshi. Sai da yayi sau uku sannan ya sauka akanta yana me sauke ajiyar zuciya, jijjiga ta yayi yaga bata numfashi, a hankali ya shiga ban daki ya dibo ruwa, yazo ya shafa mata, ajiyar zuciya ta sauke tare da fashewa da kuka. "Don Allah kayi hakuri" "Babu abinda zan miki baby doll" ban daki ya kai ni, ya taimaka min nayi wanka tare da barina na gasa jikina, a hankali na fara ƙoƙarin fitowa, ya kuma shigowa da kanshi ya cika ruwan ya zaunar dani a cikin shi. Ina kuka ina kome, sai da naji dama kafin ya kyale ni. A hankali nake jan kafana ina share kwalla, cak naji yayi sama da ni. "Don Allah kayi hakuri sir" "Ok Ma" Haka ya sauke ni a bakin gadon, yana kallon yadda jikina yake rawa, murmushi yayi sannan yace. "Mu gani, kinsan nima na karanci science, na san inda matsalar yaƙe." "A'a wallahi na yafe" na gaya mishi ina kwanciya haka da towel. "Don Allah duba miki zanyi." A hankali ya kuma gurin, tare da shafa gurin yana hura min iskar bakin shi, lumshe idanuna nayi, sai da na fara barci naji harshen shi a gurin bude idanu nayi tare da janye jikina. Dariya ya saka tana cewa. "Matsoraciya kawai." Haka muka wuni a dakin yana tsokanar, har barci yayi gaba dani. Wani irin riritawa na samu daga gare shi, kyautatta kamar dama domin ni yazo Jamus, kai hana nayi ta samun kyautar abubuwa masu kyau da daraja. Sai da muka yi sati biyu akan wanda muka yi, lokacin yayi matukar kokarin gurin d'aga min kafa, har na warke. Ana gobe zamu dawo ne, ya makale min tare da lasar duk wani kafar jikina, biye mishi nayi muka cigaba da haukata juna. Domin kuwa kama shugaban karamar hukumar wandon shi nayi tare da kai bakina ina mugun lasar shi, nake ina shan wuyan ta, kai naga gundarin kaunar kamar ya cinye ni yana faɗin. "Dauke ni kiyi gaba dani" ya faɗa lokacin kamar zai tashi sama, fisgo ni yayi tare da cewa. "Zo na baki kyautar kaina" juyar dani, yayi tare da make duwawun yayi tare da buga min shugaban karamar hukumar wando, a saman duwawun. Kafin ya shafata. Addu'a yayi kafin ya shiga goga min a hankali. Wani irin kukan dad'i nake ji, ganin wasu taurari nayi suna yawo a kaina, tare da kifa kaina ina sauke ajiyar zuciya. Goga min jijjiyar shi yaƙe, sai yayi kamar zai shiga sai ya fasa. Sai yayi har zai shiga sai ya fasa. A hankali ya samu damar shiga na, tare da lumawa cikina. "OMG, Sir Aliyu zaka kashe ni da dadin ka zafi da dad'i." Sake lumamin yayi yana kara rike kwankwaso na, yana shiga yana kara tabbatar min da shima namiji ne, kuka nake son yi amma kukan soyayya ba na k'iyayya ba. Gaskiya Aliyu Asadullah ya san kan yadda ake cin mace, a tsannake yake cina yana kuma matsa min nonuwana, sai da nayi ta kukan dad'i ina kara gaya mishi da yabon shi, d'aga ni yayi tare da juyar dani, ya gyara min kwanciya, ta gefe ya shiga buga min kome, kamar bani ba.. Haka yayi ta juyar dani yana kara k'amk'ame ni, sauya min kwanciya yayi yana faɗin. "Dole kiyi haka sabida nasan kema harija ce irina, dan haka zamu cinye junar mu. Haka yarinya dole na ci ki yadda nake so dan nasan idan kika saba zan wahala a hannunki," "Wayyo Allah na, Aunty Mufeedah kizo Yayanki zai fasa ni, wayyo Allah dad'i kake dashi wallahi.. 7/15/21, 4:10 PM - Buhainat: 3️⃣4️⃣ Cikin lokaci ƙalilan Aliyu ya mai dani kwarkwar irin shi, idan haka daga ni har shi muka cika dakin da sautin Muryan mu, nata bala'in gajiya da abinda yake min, amma a raina ban ji na gamsu ba, sai da ya tashi zaune ya daurani a saman cinyarsa, ya juyar dani ina kallon mirror, a nan ne na fahimci namiji ne a tare dani, domin saka hannun shi yayi a kwakwasona yana sama da kasa da Ni, ko minti goma ban yi ba, naji jikina ta fara rawa, a hankali na mai da bayana kirjin shi, a hankali naji baki daya na gaji. Matsa nonuwata yayi yana saukein wani irin nishi a kunne. "Sannun Jaruma" "Na gaji Sir" "Karki kuma kirana Sir don Allah sake min suna, duk wannan abin arzikin na kare a sir Aliyu" Hannuna na daura a saman nashi nace mishi. "Toh honeystick" cizon kunne na yayi yana murmushi. "Bai min ba domin kece honeypot, canza min wani" "Toh zan sauya kama amma Yanzun na gaji." A hankali ya d'aga ni, sannan ya nufi ban daki dani. Ni kaina nasan na ciyo a hannun shi, domin har kafaffuna ciwo suke min kamar ba zasu dauke ni ba. Ruwan zafi ya saka mana muka shiga cikin shi, muka yi wanka sosai. Sannan yace min. "Ina da wani harkan kasuwanci a Paris zaki bini?" Lumshe idanuna nai tare da gyada mishi kai, "Good Girl" ya faɗa min, yana me taimaka min na fito. Kwanan mu biyu tsakan muka nufi Paris, wayyo Allah naga rayuwa nayi yawo, ya min sayayya. Haka kuma ta bangaren mu'amalar aure, shi kanshi sai da ya jinjina min, domin har nafi wancan Yarinyar da yake mata kallon wata aba ce. A yanxun ina bala'in kishin sa, amma haka ba yana nufin zan zama mara adalci akan matansa ba. Kwance jikinsa, ina sauke ajiyar zuciya nace mishi. "Hero! Ina addu'a Allah yasa na samu cikinka." Na fada tare da kifa kaina, ina dariya a birkice ya juya yana kallona. "Ba Amin ba" ya faɗa min kai tsaye, "Why?" Na tambaye shi, "Kinga ki daina damun kanki da batun ciki da haihuwa, next wk zamu koma gida." Tuni ya shashantar da zancen ta hanyar janye min rigar jikina, yana wasa da dukiyar Fulani na. Haka ba karamin mantar dani yayi ba, dan haka na biye mishi muka cigaba da sha'anin mu, tashi yayi tare da jingina da bango, sannan ya d'ago ni na zauna akan shi, a tare muka sake wani irin dariya, kafin muka cigaba da kasancewa da juna, duk cikin salon da Aliyu yaƙe min na fison wannan, domin bana jimawa na sauko. Shima kuma yana masifar son haka, domin nonuwana suna gogan fuskar shi, haka yayi ta haukace min konace muka haukata juna, koda muka gama, a ban dakin ma ba kyale juna muka yi ba, domin d'aga ni yayi na rike wuyar shi. Muka cigaba da having sex,nasan idan babu Aliyu a rayuwata bata da wata amfani, dan haka nake sake mishi jikina yana yadda yaso dani. Muna haka Ruwan wanka na sauka akan mu, karkuga yadda muke kara cinye junan mu, sai da muka sauko lokaci guda, sannan ya dire ni kasa nayi wanka shima haka ina tsokanar shi. A cikin kwanakin da suka gabata kasuwa muka shiga nayi sayayyan kayan barci, da wasu abubuwan da tsaraba, Ranar Juma'a muka dauka a kasar mu, cikin wani irin jin dadi da nutsuwa muka iso gida, duk wanda ya gan mu, sai yasan lallai anyi nasara a aikin shi. Musamman Mufeedah da take nan nan da ni. Bayan sallah isha, suka rakani part dina, bayan Mother tayi min nasiha, nasha kuka sannan muka koma can, haka tayi min hira har kusan karfe sha daya, sannan tayi min sallama. Tana fita ba gyara ko ina musamman d'akina da jikina, sannan na zauna a tsakiyar gadona, ina wasa da fitilar gefen gadon, turo kofa yayi na sauka da gudu, na fada jikin shi. "Oyoyo My King" Daukata yayi yana murmushi, "Love nayi kewar ki, dakyar nake iya zama a cikin mutane. Me kika saka min ne na zama chewgum dinki haka" fari nayi da idona, sannan nace mishi.. "Babu kome kaunar mu dakai gaskiya ce" Sumbatar wuyana yayi tare da jingina ni da bango yana kara matse ni, "Yanzun abinda ya kawo ni daban wanda na kama daban, nazo nayi miki sallama ne, And babu matsalar kome ko?" Murmushi nayi mishi sannan nace mishi. "Babu sai na kewarka, good night" Sumbatar wuyana yayi yana me kuma rike hannuna. "Kiyi hakuri zuwa gobe zan tsara mana yadda zamu na ganin juna koda sau daya ne, a madadin kwana biyu biyu. Kinji Nasan yadda kike, amma kiyi hakuri kiyi barci ina tare dake." Ya fada min. Haka muka yi sallama, sannan ya fita bayan ya sani nayi alola da addu'ar kwanciya, na kwanta ya ja min bargo. "Karki manta kiyi mafarkina" "Insha Allah"haka ya fita daga dakin, ina jin yana rufe babban falon, kuka ne ya kwace min sam ba manta da akwai irin haka fa, sai da na Fahimci yau ni daya zan yi kwanan bakin ciki. Dakyar barci ya dauke ni, bayan na fara karatun Alqur'ani. Aikuwa ban kai da kammala surar ba sai barci.. - Gyara zama yayi yana kallon Mabrooka, wacce take cika tana batsewa. "Kinga kece Babba amma me yasa kullum kike kawo abinda zai saka musami matsala, Natashah bata da lafiya, dan haka idan kinyi abinci ki zuba mata ai yana." " Bazan iya dafa mata abinci ba, sannan ta kwana da miji ba, idan dan haka zaka gaya min toh kaje na bar mata kai." Ta faɗa tare da shiga ban daki, bayan ta fito ta kwanta. Haurawa gadon yayi tare da da juyar da ita. "Aliyu ka fita idona ba na sonka." "Naji amma ni ina sonki" "Kana son jikina dai" "Toh wallahi baki isa ba, zaki bani hakkina cikin salama ko sai na amsa". Shiru tayi bata mishi magana ba, domin matukar ta amsa mishi zai iya mata abinda ba ta zata ba, dan haka ya biya bukatar shi ba iya shi ba har da ita domin taji dad'i, kuma gashi tayi kewar shi na fitan hankali. A zauce suka haɗu da juna, shi sambatu ita kukan dad'i da na takaici. Haka ya gama sannan ya sauka ya shiga wanka yana gama nashi ta tashe ta tayi ta fito, kafin nan barci yayi gaba da shi dan a gajiye yaƙe. Kwanciya tayi a gefen shi. Ya janyota jikin shi, suna ci-gaba da barcin gajiya. Washi gari. Bayan ya tashi sallah Asuba, ya tafi. Yana dawowa ya kuma kwanciya. Sannan ya tashe ta, tai nata sallah tana idarwa ta fita sabida yarta da zata makaranta, bayan ta gama shirya ta tsaf. Ta sallame ta, sannan ta koma ta kwanta. Bata tashi ba sai karfe goma, dan shi ya tashe ta. "Zoki nima min abinda zanci" A hankali ta sauko daga gadon, ta nufi waje, ruwan zafi kawai ta haɗa mishi sai bread da soyayyan kwai. Kallonta yayi sannan yace mata. "Gaskiya wannan ba zai rike ni ba, ki kara min wani abu" "Babu abinda ya rage domin Aroosh itama Indomie na dafa mata da kyau." Kallon Abincin yayi cikin nutsuwa, sannan ya mike a hankali ya bar mata falon, Part din Natashah ya shiga tana zaune tasha wanka kamar wacce zata gidan biki, ga dan karamin cikinta ya fito sosai. Tana ganin shi ya mike da sauri, tare da rungume shi. "Abinci nake nima" "Toh wallahi babu sai dai, nasaka a dafa maka domin bana iya girki" kallon agogon bangon yayi bai ce mata kome ba, ya juya zai fita. "Ina zaka?" "Zan duba Buhayyah ce bata gaza ajiye wani abu me nauyi." Ya fada tare da nufar hanyar part din Buhayyah, tun daga bakin kofar. Kamshi ya cika mishi hanci, a hankali ya shiga tare da nufar kitchen inda yake jin karan soya, tana tsaye daga ita sai bomshort, da riga me hannun shimi, tayi Masifar kyau, gashin kanta ta had'a su a keyarta, rungumeta yayi yana faɗin. "Mrs Chef good Morning" Dariya nayi sannan nace mishi. "Morning Dear ya katashi lafiya ya gajiyar jiya" "Alhamdulillahi! Me ake mana ne?" "Kunun tsamiya da kosai, sai miyar kifi" "Lallai zanci dad'i kafin naci me kayan daɗin." Dariya nayi mishi tare da dukar kirjin shi, hannu ya saka muka cigaba da aikin. Na bar mishi dama kunu yana juya min shi, na cigaba da soya kosan, ina gamawa na juye tare da nuna mishi yadda zai juye kunun. Sannan na dauka muka fito waje na kai tsakiyar falon na jera, sannan na koma na samu yana wanke kayan da muka b'ata ba aikin. "Na san haka kike yi ai." A tare muka gama kome sannan muka dawo falo, kallon shi nayi bayan nace mishi. "Zauna nace abincin bari nayi Wanka na dawo" "A'a zauna kici sai muyi wankar tare." Haka na zauna na fara zuba mishi, riko hannuna yayi ya dawo dani gaban shi na zauna a tsakiyar kafar shi, muka fara karyawa tare, hannun shi na hagu yana kan cikina. Muna hira, Bamu san lokacin da ta shigo ba sai ganinta muka yi a gaban mu tana kallon mu, Wallahi na razana sosai, daka mata tsawa yayi. "Uban waye ya baki izinin shigo mana?" "Dan cikinka, yunwa nake ji dan haka dole a bani abinda aka dafa tunda shi ai dan asali ne" Shiru nayi ina jin su, a hankali na fara ƙoƙarin tashi a kan cinyar shi ya mai dani. "Fita kafin na sab'a miki" "Toh wallahi sai dai tsintacciyar mage ta fita, amma bani zuwa ko ina." Ta saka hannu ta dibe abinda yayi mata taci son ranta, kafin ta mike ta buge flask din ya fadi take ya fashe. "Zan zo cin abincin rana da na dare. Jakar miji" Ta faɗa min, ya ga dai ban tanka mata ba, tana fita ya ture ni akan cinyar shi. "Ke wacce irin lusara ce?" Ban tanka mishi ba, na dauki flast dina na kai kicin, sannan na zuba a bola, kafin ba gyara kome kuka nake son yi, amma ina tsoron yadda zai cigaba da balbale ni da fada. Rungumo ni yayi na juya tare da fashewa da kuka. "Kiyi hakuri, sir Aliyu. Abinda tayi min bai min ciwo ba, sabida bata koshi da tarbiyya ba. Don Allah ka daina ganin laifina haka Allah yayi ni ban iya fada ba." "Na sani! Amma ya dace ace yanzun kina tauna tsakuwa aya tana jin tsoro ko?" Ya gaya min, girgiza kai nayi, sannan nace mishi. "Babu kome." Haka na gyara kicin din yana rarrashina, tare da kallon yadda nake aikina a tsanake. Bayan mun yi wanka ne ya wuce part din su ya sauya kayan shi, ni ma na saka nawa kayan. Nayi mugun kyau dan riga da zanin' ce na atamfa GTP. Ina gamawa na nufi cikin gidan na kai musu abincin da tsarabar su bayan na gaishe su. Zama nayi muna hira da Mama har lokacin abincin rana yayi na daura mata na kuma gama akan lokaci, ina gamawa na nufi gidana. Hango shi nayi a bakin kofar, yana kallona. "Kayi hakuri na fita ban gaya maka ba" "Babu kome, yunwa nake ji" "Eh toh zai dauki lokaci kafin na kammala ko zaka tafi gurin Mama kaci kafin na gama dan ni nayi na can." "Naki nake so, muje na tayaki" Muna shiga na ciro kayan vegetables and fruits. Na mika mishi, na nuna mishi yadda zai yanka min, na ciro cus-cus, na wanke kayan miya na nikka, sannan na zuba man zaitu, da man kwakwa. Na fara soya kayan miyar dashi, danyen kaza na ciro na yad'e tsokar jikinta sannan. Ya yanka kanana, kafin na zuba da kayan lambu. Kayan fruit din kuma na wanke, sannan na zuba a blande, na dauko kankara da madara na zuba akai sannan na fara nikawa, yana gama laushi na zuba kofin Kwalba na shirya a frig, kafin na koma kan abincin ina gauraya abinci yana min hira, ciro maggi nayi na mika mishi ya b'are min, sannan ya zuba, na koma dauko cabbage da kayan salat na hada yayi kyau, lokacin na zuba cus-cus din na rufe shi..muka wanke kayan da muka b'ata. 7/19/21, 11:33 AM - Buhainat: 3️⃣4️⃣ Cikin lokaci ƙalilan Aliyu ya mai dani kwarkwar irin shi, idan haka daga ni har shi muka cika dakin da sautin Muryan mu, nata bala'in gajiya da abinda yake min, amma a raina ban ji na gamsu ba, sai da ya tashi zaune ya daurani a saman cinyarsa, ya juyar dani ina kallon mirror, a nan ne na fahimci namiji ne a tare dani, domin saka hannun shi yayi a kwakwasona yana sama da kasa da Ni, ko minti goma ban yi ba, naji jikina ta fara rawa, a hankali na mai da bayana kirjin shi, a hankali naji baki daya na gaji. Matsa nonuwata yayi yana saukein wani irin nishi a kunne. "Sannun Jaruma" "Na gaji Sir" "Karki kuma kirana Sir don Allah sake min suna, duk wannan abin arzikin na kare a sir Aliyu" Hannuna na daura a saman nashi nace mishi. "Toh honeystick" cizon kunne na yayi yana murmushi. "Bai min ba domin kece honeypot, canza min wani" "Toh zan sauya kama amma Yanzun na gaji." A hankali ya d'aga ni, sannan ya nufi ban daki dani. Ni kaina nasan na ciyo a hannun shi, domin har kafaffuna ciwo suke min kamar ba zasu dauke ni ba. Ruwan zafi ya saka mana muka shiga cikin shi, muka yi wanka sosai. Sannan yace min. "Ina da wani harkan kasuwanci a Paris zaki bini?" Lumshe idanuna nai tare da gyada mishi kai, "Good Girl" ya faɗa min, yana me taimaka min na fito. Kwanan mu biyu tsakan muka nufi Paris, wayyo Allah naga rayuwa nayi yawo, ya min sayayya. Haka kuma ta bangaren mu'amalar aure, shi kanshi sai da ya jinjina min, domin har nafi wancan Yarinyar da yake mata kallon wata aba ce. A yanxun ina bala'in kishin sa, amma haka ba yana nufin zan zama mara adalci akan matansa ba. Kwance jikinsa, ina sauke ajiyar zuciya nace mishi. "Hero! Ina addu'a Allah yasa na samu cikinka." Na fada tare da kifa kaina, ina dariya a birkice ya juya yana kallona. "Ba Amin ba" ya faɗa min kai tsaye, "Why?" Na tambaye shi, "Kinga ki daina damun kanki da batun ciki da haihuwa, next wk zamu koma gida." Tuni ya shashantar da zancen ta hanyar janye min rigar jikina, yana wasa da dukiyar Fulani na. Haka ba karamin mantar dani yayi ba, dan haka na biye mishi muka cigaba da sha'anin mu, tashi yayi tare da jingina da bango, sannan ya d'ago ni na zauna akan shi, a tare muka sake wani irin dariya, kafin muka cigaba da kasancewa da juna, duk cikin salon da Aliyu yaƙe min na fison wannan, domin bana jimawa na sauko. Shima kuma yana masifar son haka, domin nonuwana suna gogan fuskar shi, haka yayi ta haukace min konace muka haukata juna, koda muka gama, a ban dakin ma ba kyale juna muka yi ba, domin d'aga ni yayi na rike wuyar shi. Muka cigaba da having sex,nasan idan babu Aliyu a rayuwata bata da wata amfani, dan haka nake sake mishi jikina yana yadda yaso dani. Muna haka Ruwan wanka na sauka akan mu, karkuga yadda muke kara cinye junan mu, sai da muka sauko lokaci guda, sannan ya dire ni kasa nayi wanka shima haka ina tsokanar shi. A cikin kwanakin da suka gabata kasuwa muka shiga nayi sayayyan kayan barci, da wasu abubuwan da tsaraba, Ranar Juma'a muka dauka a kasar mu, cikin wani irin jin dadi da nutsuwa muka iso gida, duk wanda ya gan mu, sai yasan lallai anyi nasara a aikin shi. Musamman Mufeedah da take nan nan da ni. Bayan sallah isha, suka rakani part dina, bayan Mother tayi min nasiha, nasha kuka sannan muka koma can, haka tayi min hira har kusan karfe sha daya, sannan tayi min sallama. Tana fita ba gyara ko ina musamman d'akina da jikina, sannan na zauna a tsakiyar gadona, ina wasa da fitilar gefen gadon, turo kofa yayi na sauka da gudu, na fada jikin shi. "Oyoyo My King" Daukata yayi yana murmushi, "Love nayi kewar ki, dakyar nake iya zama a cikin mutane. Me kika saka min ne na zama chewgum dinki haka" fari nayi da idona, sannan nace mishi.. "Babu kome kaunar mu dakai gaskiya ce" Sumbatar wuyana yayi tare da jingina ni da bango yana kara matse ni, "Yanzun abinda ya kawo ni daban wanda na kama daban, nazo nayi miki sallama ne, And babu matsalar kome ko?" Murmushi nayi mishi sannan nace mishi. "Babu sai na kewarka, good night" Sumbatar wuyana yayi yana me kuma rike hannuna. "Kiyi hakuri zuwa gobe zan tsara mana yadda zamu na ganin juna koda sau daya ne, a madadin kwana biyu biyu. Kinji Nasan yadda kike, amma kiyi hakuri kiyi barci ina tare dake." Ya fada min. Haka muka yi sallama, sannan ya fita bayan ya sani nayi alola da addu'ar kwanciya, na kwanta ya ja min bargo. "Karki manta kiyi mafarkina" "Insha Allah"haka ya fita daga dakin, ina jin yana rufe babban falon, kuka ne ya kwace min sam ba manta da akwai irin haka fa, sai da na Fahimci yau ni daya zan yi kwanan bakin ciki. Dakyar barci ya dauke ni, bayan na fara karatun Alqur'ani. Aikuwa ban kai da kammala surar ba sai barci.. - Gyara zama yayi yana kallon Mabrooka, wacce take cika tana batsewa. "Kinga kece Babba amma me yasa kullum kike kawo abinda zai saka musami matsala, Natashah bata da lafiya, dan haka idan kinyi abinci ki zuba mata ai yana." " Bazan iya dafa mata abinci ba, sannan ta kwana da miji ba, idan dan haka zaka gaya min toh kaje na bar mata kai." Ta faɗa tare da shiga ban daki, bayan ta fito ta kwanta. Haurawa gadon yayi tare da da juyar da ita. "Aliyu ka fita idona ba na sonka." "Naji amma ni ina sonki" "Kana son jikina dai" "Toh wallahi baki isa ba, zaki bani hakkina cikin salama ko sai na amsa". Shiru tayi bata mishi magana ba, domin matukar ta amsa mishi zai iya mata abinda ba ta zata ba, dan haka ya biya bukatar shi ba iya shi ba har da ita domin taji dad'i, kuma gashi tayi kewar shi na fitan hankali. A zauce suka haɗu da juna, shi sambatu ita kukan dad'i da na takaici. Haka ya gama sannan ya sauka ya shiga wanka yana gama nashi ta tashe ta tayi ta fito, kafin nan barci yayi gaba da shi dan a gajiye yaƙe. Kwanciya tayi a gefen shi. Ya janyota jikin shi, suna ci-gaba da barcin gajiya. Washi gari. Bayan ya tashi sallah Asuba, ya tafi. Yana dawowa ya kuma kwanciya. Sannan ya tashe ta, tai nata sallah tana idarwa ta fita sabida yarta da zata makaranta, bayan ta gama shirya ta tsaf. Ta sallame ta, sannan ta koma ta kwanta. Bata tashi ba sai karfe goma, dan shi ya tashe ta. "Zoki nima min abinda zanci" A hankali ta sauko daga gadon, ta nufi waje, ruwan zafi kawai ta haɗa mishi sai bread da soyayyan kwai. Kallonta yayi sannan yace mata. "Gaskiya wannan ba zai rike ni ba, ki kara min wani abu" "Babu abinda ya rage domin Aroosh itama Indomie na dafa mata da kyau." Kallon Abincin yayi cikin nutsuwa, sannan ya mike a hankali ya bar mata falon, Part din Natashah ya shiga tana zaune tasha wanka kamar wacce zata gidan biki, ga dan karamin cikinta ya fito sosai. Tana ganin shi ya mike da sauri, tare da rungume shi. "Abinci nake nima" "Toh wallahi babu sai dai, nasaka a dafa maka domin bana iya girki" kallon agogon bangon yayi bai ce mata kome ba, ya juya zai fita. "Ina zaka?" "Zan duba Buhayyah ce bata gaza ajiye wani abu me nauyi." Ya fada tare da nufar hanyar part din Buhayyah, tun daga bakin kofar. Kamshi ya cika mishi hanci, a hankali ya shiga tare da nufar kitchen inda yake jin karan soya, tana tsaye daga ita sai bomshort, da riga me hannun shimi, tayi Masifar kyau, gashin kanta ta had'a su a keyarta, rungumeta yayi yana faɗin. "Mrs Chef good Morning" Dariya nayi sannan nace mishi. "Morning Dear ya katashi lafiya ya gajiyar jiya" "Alhamdulillahi! Me ake mana ne?" "Kunun tsamiya da kosai, sai miyar kifi" "Lallai zanci dad'i kafin naci me kayan daɗin." Dariya nayi mishi tare da dukar kirjin shi, hannu ya saka muka cigaba da aikin. Na bar mishi dama kunu yana juya min shi, na cigaba da soya kosan, ina gamawa na juye tare da nuna mishi yadda zai juye kunun. Sannan na dauka muka fito waje na kai tsakiyar falon na jera, sannan na koma na samu yana wanke kayan da muka b'ata ba aikin. "Na san haka kike yi ai." A tare muka gama kome sannan muka dawo falo, kallon shi nayi bayan nace mishi. "Zauna nace abincin bari nayi Wanka na dawo" "A'a zauna kici sai muyi wankar tare." Haka na zauna na fara zuba mishi, riko hannuna yayi ya dawo dani gaban shi na zauna a tsakiyar kafar shi, muka fara karyawa tare, hannun shi na hagu yana kan cikina. Muna hira, Bamu san lokacin da ta shigo ba sai ganinta muka yi a gaban mu tana kallon mu, Wallahi na razana sosai, daka mata tsawa yayi. "Uban waye ya baki izinin shigo mana?" "Dan cikinka, yunwa nake ji dan haka dole a bani abinda aka dafa tunda shi ai dan asali ne" Shiru nayi ina jin su, a hankali na fara ƙoƙarin tashi a kan cinyar shi ya mai dani. "Fita kafin na sab'a miki" "Toh wallahi sai dai tsintacciyar mage ta fita, amma bani zuwa ko ina." Ta saka hannu ta dibe abinda yayi mata taci son ranta, kafin ta mike ta buge flask din ya fadi take ya fashe. "Zan zo cin abincin rana da na dare. Jakar miji" Ta faɗa min, ya ga dai ban tanka mata ba, tana fita ya ture ni akan cinyar shi. "Ke wacce irin lusara ce?" Ban tanka mishi ba, na dauki flast dina na kai kicin, sannan na zuba a bola, kafin ba gyara kome kuka nake son yi, amma ina tsoron yadda zai cigaba da balbale ni da fada. Rungumo ni yayi na juya tare da fashewa da kuka. "Kiyi hakuri, sir Aliyu. Abinda tayi min bai min ciwo ba, sabida bata koshi da tarbiyya ba. Don Allah ka daina ganin laifina haka Allah yayi ni ban iya fada ba." "Na sani! Amma ya dace ace yanzun kina tauna tsakuwa aya tana jin tsoro ko?" Ya gaya min, girgiza kai nayi, sannan nace mishi. "Babu kome." Haka na gyara kicin din yana rarrashina, tare da kallon yadda nake aikina a tsanake. Bayan mun yi wanka ne ya wuce part din su ya sauya kayan shi, ni ma na saka nawa kayan. Nayi mugun kyau dan riga da zanin' ce na atamfa GTP. Ina gamawa na nufi cikin gidan na kai musu abincin da tsarabar su bayan na gaishe su. Zama nayi muna hira da Mama har lokacin abincin rana yayi na daura mata na kuma gama akan lokaci, ina gamawa na nufi gidana. Hango shi nayi a bakin kofar, yana kallona. "Kayi hakuri na fita ban gaya maka ba" "Babu kome, yunwa nake ji" "Eh toh zai dauki lokaci kafin na kammala ko zaka tafi gurin Mama kaci kafin na gama dan ni nayi na can." "Naki nake so, muje na tayaki" Muna shiga na ciro kayan vegetables and fruits. Na mika mishi, na nuna mishi yadda zai yanka min, na ciro cus-cus, na wanke kayan miya na nikka, sannan na zuba man zaitu, da man kwakwa. Na fara soya kayan miyar dashi, danyen kaza na ciro na yad'e tsokar jikinta sannan. Ya yanka kanana, kafin na zuba da kayan lambu. Kayan fruit din kuma na wanke, sannan na zuba a blande, na dauko kankara da madara na zuba akai sannan na fara nikawa, yana gama laushi na zuba kofin Kwalba na shirya a frig, kafin na koma kan abincin ina gauraya abinci yana min hira, ciro maggi nayi na mika mishi ya b'are min, sannan ya zuba, na koma dauko cabbage da kayan salat na hada yayi kyau, lokacin na zuba cus-cus din na rufe shi..muka wanke kayan da muka b'ata. 7/19/21, 11:33 AM - Buhainat: 3️⃣6️⃣ Haka ya saka ta a cikin motar suka nufi wani asibitin da yake gaba da garin tankara, suna shiga aka amshe su. Cikin gaggawa aka fara ƙoƙarin tsayar da cikin, abinka da tsohon likita shi yayi ta gaya musu allura da maganin da zasu saka mata, kafin aka samu jinin ya tsaya, lokacin ta farka. "Don Allah ku tafi dani, na tsane shi na tsane shi mugu ne" haka nayi ya nanatawa, likitan da ya duba Ni gaya mishi da cewa. "Sir idan aka yi tafiya me nisa da mota cikin zai sake fita, dan gaskiya tana bukatar hutu ne." Likitan na barin gaban shi ya kira privet jet na masarautan kano, bayan minti arba'in jirgin ya iso, dan haka airport suka nufa da Buhayyah, tun kafin su isa Kano ya kira yan shi da suke likitocin baki daya ya gaya musu gashi nan da bakuwa nan ba lafiya. Bayan awa daya suka isa, kowa so yake ya ga bakuwar fuskar da aka tara su domin ita. Dan haka duk suka tawo, suna sauka aka je aka dauko su. Ita aka wuce da ita asibitin masarautan, aka fara bata kulawa, shi kuma ya wuce gida. Sai da suka kwashe awa biyar akanta kafin suka yanke shawarar daure mahaifar, sannan aka kai ta dakin hutu inda zata yi awa ashirin da daya tana barci sabida karfin maganin zubda cikin. Haka aka yi ta sintiri akan ta, kowa sai yazo yaga wacce Bakuwar fuska ce haka Lamido ya tawo da ita. ** Lokacin da ya dawo yaga dakin alamar jini ya zuba amma bata cikin dakin bude kofar ban daki yayi yaga da gaske bata nan, dan haka ya fita zuwa gidan Mufeedah dan yasan kawarta ce,sai dai Mufeedah tana asibiti, kuma abinda ya dame shi, wayar Buhayyah na saman gadon,dan haka ya nufi asibitin babu ita babu alamar ta, ya zata ma ko rena mishi hankali tayi sai da tayi ta rantsuwa ya yarda,daga nan ya nufi gidan Innah Larai, aka ce bata nan ya kuma nufar gidan Aunty Nafy babu ita babu alamar ta, gidan Maman Uwani aka kai shi nan ma bata nan,kafin kace kwabo an rasa ta,ya kira Mother ya tambaye ta, bata Abuja dan haka ya kira Sawwama itama tace bata zo ba. Wasa wasa hankalin Aliyu Asadullah ya tashi dan haka ya saka aka bazama niman matarsa, musamman favorite wife din shi, wacce yake masifar kaunarta, ya san saboda cikin da ya tab'a ta gudu. Toh amma me yasa ta aikata haka. Wallahi ya zata da wasa take mishi. Dan haka yayi ta nimanta har aba zargin ko masu niman rayuwar shine suka dauke ta, babu ita babu labarinta,gashi ya roki Mufeedah karta gayawa Iyayensu abinda ya aikata, dake tana tausayin yadda ya shiga tashin hankali sai ta bar abin a ranta da zuciyar ta, amma gefe daya haushin sa take ji. Abun kamar wasa aka kwana aka wuni babu labarin Buhayyah, zazzaɓi ne ya rufe shi Tare da danasanin kin sauraron ta, domin Mabrooka ma tazo daga Abuja amma wutar gabanta ta kashe bata damu da ya mutu ba ko ya rayu, domin kawai ya fifuta matan shi akan ta, haka kowa ya tawo ana taya Aliyu Asadullah jimamin matar shi amma ban da ita. Sai da Yayarta tazo daga Kaduna taga abinda take kamar farin ciki take Yayar tace mata. "Murna kike dan matar shi ta b'ace? Kiga yadda kishiyar ki ta damu kullum akace sai tazo tana zama a jikin shi dan rashin Imani kina kallon shi." "Toh ba shi bane ya nuna matan shi sun fini kome ba musanman Buhayyahr da yake daukar girkina ya kai mata"ta faɗa tana tura baki.. Cikin takaici da bakin ciki take kallonta kafin suka shiga magana na gaskiya, fada ta mata.. "Idan yazo baki sake mishi fuska ba ita kuma ya samu haka a gurinta ba dole ya kasance da uta ba, ke da kanki kika ce min yarinyar gwana ce a girki kinsan me yasa yake bayyana muku yafi ji da ita? Saboda tana iya b'ata lokacin ta a tare dashi ba tare da ta damu ba, ko bani ji da bakin shi yake cewa shi yayi mata laifi ta gudu ba, ai yasan abinda yake yi. Dan haka ki sake lale, domin matukar ya ganta ta dawo gare shi wallahi ta kare muku, a yanzun ma kamar zai mutu ina kuma. Ya same ta kina jin zai kuma yarda yayi abin da zata guje shi ne? Mata muke kashe damar mu, idan miji zai yi aure kyale shi yayi dauki sabon guri yake idan ya gama zai dawo gare ki, wani dare ne jemage bai gani ba, ai sai ta mutuwar shi. Dan haka karki yarda mijinki ya ajiye ki a gefe sabida baki da hankali akan kishi, dan haka tashi ki kama mijinki ke fa kika gaya min baya tab'a miki fada a gaban su, dai a bayan idanun su, koda kuwa laifin zai kai girman yadda ba a zato ne, amma kin wani b'ata rai, mutumin da dan girman kusancin shi dake bai miki fada a gaban matan shi ba, sai yaushe kike son ki gane girman ki a gaban idanun shi? Amma ki cigaba da abinda kike, mata nawa maza suke cin Ubansu akan idanun kishiyoyin su, kuma su zauna ke fa daki ya kai ki yaki miki fada basu ji ba wawuya kawai, sai ki zauna yayi ta riritaki kamar kwai. Lumshe idanunta tayi sannan tace. "Shikenan shi baya laifi kenan sai Ni?" "Kinga ko Amnah taga abinda kikewa dan uwanta zata ji zafi balle kuma sauran jama'a, dan haka ki nutsu ki gyara zaman ku da mijinki kafin ya fahimci yadda matan shi suke ya juya miki baya." Sam bata kawo akan haka ba, sai da yayarta ta tafi ta shiga Part din Buhayyah taga yadda kowa yake ririta shi da bashi baki, itama ta shiga tausassan mishi, har ya ɗan ci abinci. Baki daya ta fara jin kamar ita tayi sakaci har mijinta ya kwace a hannunta da bata yi wannan shirmen ba ba zai samu da matan shi ba, amma by now ta shirya gyara alaƙar aurenta da mijinta da kuma kishiyoyinta. Dan haka ta bashi shawara ya koma part din shi zai fi akan ana bude shashin Buhayyah, tunda bata nan kar a mata barna dan yara suna shigowa. Haka ta amince kuwa ana kara baza binciken akan Buhayyah. *** Kano Emirater A hankali na bude idanuna tare da yaye nikaf din fuskana ina kallon dakin da yake sauke da koren labule da farin paint, kamshin izal naji na kuma ware idanuna, a hankali na fara ƙoƙarin mik'ewa. Shigowar wasu mutane biyu, da sauri suka koma suna faɗin. "Ya Ilahi!" Can sai gashi kamar tururuwai, suka cika d'akin suna masu kallona, nima kallon tsoro na musu ina juya bayana. "Na mutu ne?" Na tambaye su ina tab'a fuskana, kafin na juya na kalle su. "Assalamun Alaikum!" Muryan matar ya ratsa mana kunne, kallon kofar suka yi, nima na kalli kofar. Tana shigowa idanuna kanta. "Alhamdulillahi! Kuga wani irin kama" ta faɗa tana kallona. Haka ta shigo cikin ɗakin, kafin kace me suka sauran sun zagaye ni, sai tambayana ake ina basu amsa. "Ina iyayenki?" "Innata ce kuma... Kuma ta rasu." "Me yasa zaki zubda cikin jikinki?" "Fulani Yahanasu a barta ta huta mana, Aamil zoka dibi jininta, domin wallahi ina jin Aeesh tace a nan" Da sauri mutumin yazo wanda muka hadu a Jamus. "Kece" "Laaa kai, ina matar nan?" "Ai Abba itace muka hadu da ita A Jamus ban gaya maka ba." Murmushi yayi sannan yace musu. "Ka nutsu da kyau ka gwada jinin nima ka diba nawa." Kallon su nake. "Autar Fulani me zaki ci?" Inji matar. "Yawun bakina ne ya tsinke, nace mata dan wake." "Kuma ya ishe ki ko a hada miki da wani abu?" "Har da kosai da bread." "Ikon Allah Fulani kamar yadda kika yi lokacin cikinta. Dan haka maza a. Kawowa Shalele!" "Ku bani guri na mata wanka," haka suka fita ni da ita muka shiga ban daki, tana min wanka tana kuka, nima kuka nake. "Taya kika sami cikin jikinki? Ke din Jinin Sarauta ke yawo a jikinki don Allah karki b'oye min kinsan ciwon da uwar da aka sace Mata yaro take ji kuwa? Bayan shekaru ashirin da biyu yau gashi ina wanke ki da hannuna, Aeesh." "Toh me yasa aka sace ni. Innata tace mishi Ni yar masarautan Ka daga nan ta rasu me yasa aka rabani da ku?" "Sabida kece kawai Ya mace da aka haifa cikin masarautan nan, babu wata mace sai ke, sai ƴaƴan yan uwan. Kishi ya sa aka fitar min dake." Haka tai min wanka ina kara jin kaunarta a raina, har ta gama. Muna fitowa aka kawo abincin tare da babban capter, aka shimfid'a na zauna a hankali. Sannan aka fara bani abincin, ina ci ina kuka. "Cikin jikinta ince dai na aure ne?" "Kai Musadeeq." Kallon shi nayi kafin na gyada mishi kai na. "Cikin yana nan? Bai zube ba? Don Allah da gaske babyna yana raye." "Little sister Babyn mu yana raye, sai dai yayi weak ne, ayi ta yin abu a hankali kar wani abu ya same shi ko" "Toh Uncle din baby," na fada ina tauna abincin a hankali. Hawaye ne ya kuma zuba min, "Daga wani gari kike yanzun?" "A tankara aka tawo da ita baka ji hausarta ba." "Mijinki yana can ne?" Shiru nayi ina kuka tare da cewa. "Don Allah Karku gaya mishi ina nan zai zo ya tafi dani na fasa auren shi ma," "Toh me yasa kika tsaya aka miki alluran nan baki san tana tab'a zuciya ba? Da badan Abba bane ya kawo ki sai na zane ki" Kallon Abban nayi kafin na fashe da kuka. "Abba wai zane ni zasu yi?" "Babu me dukar gimbiyar Abba, amma karki kuma shan wani abu ina son ganin jikana, kinji Babyn Abba" Wani abin ne ya tsaya min a rai, haka ina cin Abinci har Yaya Aalim ya kawo sakamakon ana ta murna, take Abba ya saka aka baza an same ni, nan aka bude wata irin walima, matan yayuna suma sun zo, kamar da nake da Umman mu yasa aka yarda nice dama tun haihuwa na nake kamar da Umma. Habawa haka na kwana goma a asibiti muka koma gida, ina shiga cikin gidan, muka yi ido biyu da wata mata,gabana ne ya fadi ta mike tana faɗin. "Yanzun sai da wannan yarinyar ta dawo? Toh wallahi sai ta koma, sai koma hahaha" Ta fito tana dariya, abin da ya basu mamaki, hauka tuburam ta fara, tana tonawa kanta asiri iyayena kuwa kukan farin ciki aka fara, domin abinda ya faru. Yayuna maza goma sha biyu ne, na Ummana bakwai na Matar da tayi hauka biyar, lokacin Abba yana mugun son Ya mace, shi yasa yace musu duk wacce ta kuma sami cikin mace zai mata kyauta a kuma abubuwan da zai yiwa Yarinayr da zata haifa, ita matar itace Uwar gidan, umma Amarya dan haka ta shiga fadi tashin har ta samu ciki ya lalace, sai Umma ce ta samu cikina,haka aka yi ya renon cikin har haihuwa. Ranar da aka haife ni, Ranar aka sace ni, wannan maganar ya fito ne daga bakin Abban mu, kuka nayi tayi inawa Allah godiya, ya dawo dani cikin Ahalina, kewar mijina kadai nake ina jin a raina me yasa yaji min haka. Bayan kome ya lafa. Suka tambaye inda muka zauna. Gaya musu nayi tare da basu adireshin Ya Haruna, dan haka washi gari. Abba ya tura har can aka tawo da su. Karku ga Murna a gurin Siyama da Inna larai, haka dai suka yi ta murna, kafin bayan nan suka tambayi Innah larai, ta gaya musu abinda ta sani, tare da musu kwatancen Innah ta. "Ai na gaya mata Karime ce domin itace na bari a ranar." Gyara zama Innah Larai tayi sannan tace musu. "Ta gaya min dalilin da yasa ta gudu da ita. Domin an zo za a kashe yarinyar ce ta dauke ta ta gudu da ita. Bawai dan an biyata ba,ceton rayuwar ta tayi..... 7/19/21, 11:33 AM - Buhainat: 3️⃣7️⃣ Haka ta gaya musu irin rayuwar da muka yi da,, kuka kowa yake a farkon tare da jajjanta min da ita kanta matar da ta sace ni, sannan ta kawo musu yadda aka daura aure na da Aliyu. "Ikon Allah! Toh faduwa tayi daidai da zama, sai dai ba zamu nime shi nan kusa ba sabida yanayin da muka tsinci ta. Domin bamu san abinda ya haɗa su ba, ta fito da karamin ciki tana zubda jini, kuma a yadda na fahimta Aishat meye ya haɗa ki da mijinki?" Zaro ido nayi na fara yarfe hannu, ina cewa. "Abba kayi hakuri, ni.... Ni...." "Keke meye?" "Inji Babban yayan mu dan a ƙalla ya haife ni, shine Baban Ummi da zasu bawa Aliyu. Kuka na saka ina faɗin. "Kawai bana son cikin ne" "Shine kike son kashe KANKI Dan baki son cikin jikinki? Wallahi ba dan cikin ba sai na zane ki, wanda gobe wani yace zai cire cikin shi sai tsoro ya kamaki, shegen rashin kunyar banza, mun gode sosai baiwar Allah." Ya fada yana kallon Innah larai, itama godiya da kunya ce ta kamar, wayyo Allah naga gata da tarerayyar, yadda aka tattara soyayyar duniya aka daurawa cikin jikina ya masifar sanyani jin kamar na dawwama cikin dangina. Haka ake ririta Ni, ko ina bayi ne da masu kula dani, ga Ummana. Ga matar Abba Amaryan ci wacce take bin Umma itama maza ne babu mata, wani irin kauna nake gani akan idanun yayuna da kanena, kayan ciye ciye kuwa kamar zasu fasa karamin frig din dakina. ** Tankara. "Da gaske saura kwanaki ƙalilan yaron nan ya zama sarki kuyi wani abu da?" Inji Turaki, Shiru yayi yana kallon su, kafin gsladima yace musu. "Ba zai sabu ba, idan muka bari meye zamu amfana shi, dan haka zamu dakatar da abinda yake faruwa, idan yana raye ne zai yi mulkin tankara idan ya mutu shi kenan." Haka suka yi ta kullu munafuncin su, tare da shirya yadda zasu kashe Aliyu. -- Gabaki daya ya watsar da kome, idan ka ganshi sai ya baka tausayi, gashi ba wani cikakken lafiya ne dashi ba, shi yasa ya zauna a Tankara ko zai ganta, haka yayi ta Bin lungu da sako ana niman ta, suma.matan shi sun kara tabbatar da cewa mijin su na Buhayyah ce. Idan babu ita ba zasu tab'a samun shi ba, shi yasa Mabrooka ta mike sosai, gurin mai da hankali a niman Buhayyah. ..... Kamar zata yi kuka haka take kallon shi tare da cewa. "Muma muna bukatar ka, idan ka ce zaka cigaba da mana irin wannan horon zamu shiga halin rayuwa, ka dubi girman Allah ka yi hakuri ka ci abinci. Ubangiji yana son masu hakuri idan yaso sai ya dawo maka da Ita akan lokaci, idan kuma kace kai zaka nimo ta sai ya Barka da iyawarka, don Allah kayi hakuri" ta faɗa mishi muryana yana rawa, rike hannunta yayi tare da daura kanshi a kan cikinta. "Karki kuma yin amfani da abin hana haihuwa laifina ne, da ban saka an cire mata cikin jikinta ba da ina tare da ita, ina son Buhayyah sosai. Ban tab'a kawowa zata iya fushi da ni ba, sabida naga tana da hakuri da biyayya. Duk abinda na mata zata yi hakuri dani, B'ata tab'a nuna ta gaji da dani ba, asalima kamar jiran umarnina take. Na mata laifi amma kamar bata damu da abinda nayi mata ba. Har kwanan gobe ban tab'a ganin macen da duk yadda na mata zata ce min nayi hakuri. Kin tab'a ganin ta rama abinda kike mata? Haka take bata iya fada ba, tana da sanyin hali sama da yadda nake, tana da juriya sama da yadda nake tsammanin, takan maida kanta kamar yar shekara goma a gabana dan ta sami nutsuwa ta, idan zata yi Shirme sai ta zama kamar yar karama sosai take shirmen nan. Ina mugun kewar ta, ina mugun kaunarta, Ina son Buhayyah ban boye miki ba na gaya miki gaskiya, amma itace first love ɗina i love her, tana da kome na rayuwa ta iya zama da kowa, ta iya zama da duk yadda kazo mata, kai zaka mata laifi ita zata baka hakuri, samun mace irinta yana da wahala. Tayi hakuri da ke tun bata san kome akan ki ba, tayi hakuri da Natashah tun bata san zan aure ta ba, wallahi da mutuwa tayi sai Allah ya kamani domin sai na kare rayuwata ina danasanin mara amfani, yarinyar nan tayi ta rokona da Allah kar na cire mata kamar zata zauce, amma naki sauraron ta. Sai da tayi ta kuka amma yarinyar nan tace min ita ba zata tsane ni ba, amma zata nisance ni. Wallahi da nasan haka zai faru, ba zata iya tafiya ba. Nayi laifi na kuma laifi na ki kulata bayan an mata alluran na tsallake ta na bar ta, Me yasa ban saussauta mata ba? Me yasa ban hakura ba lokacin. Me yasa?" Ya kifa kanshi a hannun shi, tare da lumshe idanun shi, domin kuwa bai tab'a jin tsanar kanshi, domin kuwa ji yaƙe kamar ya bar kasar baki daya ko zai huta. *** Gyaran da aka mata bai saka ta sami nutsuwa ba, kallon Yarinyar ta me suna. Aanil yarinyar kyakyawa kamar uwarta, "Mommy Ni kam a bar maganin nan haka sai abinda hali yayi, wallahi baya cikin nutsuwar da zai kula mace." Ta faɗa kamar zata yi kuka. "Zaki min shiru ko sai na sab'a miki, ai ba wani abu bane domin kuwa idan kika shige mishi zai manta da ita." Uwar ta faɗa tana kallon yarta. Bata son abinda ake mata ba yadda ta iya ne kawai, dan haka tana ji tana gani aka shiga gyara mata jiki. --- Yau Juma'a. A sanyayye ya fito sanye da farrar shadda, yayi masifar kyau dukda kuwa ya rame sosai, amma haka bai hana shi fidda kyau na musamman ba, yana tafe da Anoosh da Anis, sai hira suke mishi, a cikin motar shi yana jinsu.. "Tauuuu" aka haife motar shi, sai da ya kwace mishi, dai dai gurin da yaran shi suke, suka zo da gudu. Kafin ya kwantar da yaran sun sake musu harbi, sai da na huda glass din motar, ya samu kan Anis, take yaron ya saka fadi ko shurawa bai yi ba, sai Anoosh, da ta razana ta suma, shi kuwa tsabar ya gigice bai san ya daki mashin din mutanen ba, sai da suka fadi a tsakiyar hanya mota tabi kansu. Shima kuma yaje yayi karo da wata mota, kanshi ya daki sitiyerin mota, jini na zuba ta hancin shi da bakin shi. "Aliyuuuuuuuuu" na fada da karfi lokacin da na farka daga mugun mafarkin da nayi, a hankali na bude idanuna, Umma tana min addu'o'in, a hankali na fara rasa nutsuwata kafin wani lokaci na fara ihu, ina faɗin. "Karku bari ya fita da farar motar shi, a kira shi gaya mishi zasu kashe shi kar ya fita" Shigowa Yan uwan ta da Abban su yasa ta cigaba da gaya musu abinda yake faruwa a masarautan Tankara, dan haka a kira Aliyu a gaya mishi kar ya fita da farrar motar shi zasu kashe shi. Akan lokaci kuwa suka kira shi.. bayan sun gaisa da Mai Martaba Sarkin Kano, nan yake tambayar shi ina zai tafi. Ya gaya mishi sannan yace mishi. "Idan da hali karka dauki farar motarka ka dauki bakar akwai abinda nake son ka fahimta, sannan ka kira domin kana fita zaka ga abin mamaki," Haka yayi mishi sallama suna rabu, bayan sun gama ta kuma kallon Abbanta tace mishi. "Wasu mutane zasu zo yau ka saka ido akan su. Daga masarautan suke, Yallabai ka saka surukinsa yayi sulhu mutanen nan mutanen banza ne, shekara ɗari da hamsin an yi Sarkin da ya same mu aka zauna dashi zama na Amana idan wani abu ya taso zai bamu damar mu tattauna dashi, Bai tab'a gayawa kowa ba, sai da yazo rasuwa ya gayawa Galadima za Wazurin shi da kuma Turaki, sai wani na hudun su. Dan haka ya gaya musu sirrin masarautan na had'akar mulkin mutane da aljanun, sunyi mamaki amma sai suka manta da zancen bayan mutuwar sarki sai na hudun su yazo mana da batun zai barmu muyi mulki amma sai mun bashi karfin mu da dukiya, muka ce mishi a'a ba zamu bashi ba, sabida yadda muka yi yarjejeniyar sulhu tsakanin mu da sarakunan masarautan, sai ranshi ya b'aci yana tafiya bayan kwana biyu ya kuma dawowa muka ki, daga nan ne yana dawowa na uku da wani shu'umin mutum ya kame mu, duk bayan shekara ashirin ake sake mu, a shekarar da za a sake mu, wasu daga cikin mu suke haifar da mugayen abubuwa na annoba da asarar rayukan al'umma. Sai dai a haka magabatan mu, sun ce za a wani gari a ƙarshen mulkin da za a kawo yarinyar da zata sama mana yanci ta sanadinka, bamu yarda ba sai da aka sace ta aka kawo ta inda aka binne sarki Saminu, anan muka rab'e ta dan haka muka fara bincike da son sanin wacece ita, sai muka gano kaddara ce ta kawo ta Yankin tankara, shi yasa muka fara kokarin bude mata ido amma tana da karfin ibada da na addu'a, sai muka koma gefe, a yanzun ma sabida za a cutar da mijinta muka shigo jikinta. Don Allah ranka shi dade ka taimaka mana ba zamu tab'a cutar da kowa ba. Insha Allah." Shiru yayi yana kallonta, kafin yace musu. "Toh na yarda zan taimaka muku amma idan aka samu labarin kin cutar da wani meye zan muku?" Ya tsare ta da ido, "Idan ka sami wani abu bayan wannan ka mana hukuncin da zaka iya shafe mu mun amince domin mun gaji da ukubar da suke mana, da kashe mu suka yi da yafi mana, dan adam shu'umin mutum ne muma basu bari ba balle junan su. Ka taimaka mana zamu rayu cikin yanci da walwala" "Shikenan ku tafi zan yi magana da Shi Aliyun Insha Allah zai saurarra muku sannan zai tsaya muku har sau kun sami yanci,. Allah ya sa mu dace." "Amin Ya Allah Mungode" daga nan.ta sake atishawa. Kafin ta kwanta sai barci. Shafa kanta yayi yana tofa mata addu'o'in. "Toh ni wallafa gaskiya ba zan iya barin A'ishah ta koma ba, ina tsoron Allah kar a kashe min ita." "Karki damu Allah yana sane da ita, wayon ki da hikimar ki ba zai hana wani abu ya same ta ba, sai Abinda Allah ya tsara mata, dan haka ki mikawa Allah kome, Insha Allah zai tsaya miki, itama Addu'a zamu taya ta dashi. Nasa ana bincikar halin da yake ciki, dan haka karki wani d'aga hankalin ki domin babu inda zai kai ki sai damuwa." Haka yayi ta rarrashin uwar har ta hakura sabida ita yaki kiran Aliyu akan Buhayyah ba dan kome ba, sai dan yaga yadda take yawan ce mishi yanzun haka "zaka dauke ta maida mishi ita ki jin dumin ta, bayan muna ba mu gama jin duminta ba, ta b'ata a jaririya ta dawo da girman ta shine zaka maida mishi ita don Allah karka gaya mishi domin ina mugun son jinta a jikina." Wannan dalilin yasa ya kasa kiran Aliyu amma tabbas zai gaya mishi dan kar ya zama karamin mutum, ace matar mutum ta b'ata baka gaya mishi ba, bayan yasan yadda ake magana akan batun auren tsakanin masarautun guda biyu, ajiyar zuciya na sauke sannan ya mike ya bar d'akin,yana nazarin yadda zai sami Aliyu da batun, ya kuma san zai tambaye shi inda yaji, so kawai gwara ya sanya shi yazo sai ayi abun a gaban shi, domin matukar ba haka ba, zai dauka kamar yana tilasta shi yayi abinda bai shirya bane, dan haka gudun zargi ta sa shi ajiye maganar a gefe. Yana me niman yardan Ubangiji a cikin kome ya saka a gaban shi domin babu wanda zai tsaya musu sai Allah. Kuma shima yasan mutanen basu da kirki ko kadan shi yasa yake tausayawa Aliyun, Wannan kenan... 7/19/21, 11:33 AM - Buhainat: 3️⃣8️⃣ Tun daga ranar, nake yawan shiga damuwa sabida Aliyu ina yawan mafarki da Aliyu, kuma cikin tashin hankali, haka yasa na saka su a gaba da rigima na daina cin abincin gani nake kamar any moment za a sami labarin mutuwar shi.. *** A tankara kuwa, lokacin da Mai Martaba Sarkin Kano ya kira shi, suka yi magana bai yarda da abinda ya faɗa mishi ba, sai dai ya dauki wata motar Mabrooka ya fita da ita, bai tsaya ko ina ba sai fadar sarki, ya same shi a wani babban falo ya zauna cikin nutsuwa. Kan shi a kasa. "Asadullah akwai abinda yake damunka?" Inji Mai Martaba, kasa yayi da kai cikin girmamawa, da tarin damuwa yace mishi. "Abba mata na yau satin da biyu da b'ata, yanzun Mai Martaba Sarkin Kano ya kirani akan kar na fita da farar motana, ina fitowa waje naga wasu mutane akan mashin, Abba ina jin tsoron matsayin da kuke nima na amsa, don Allah ku hakura idan na sami Buhayyah zan iya amsar sakon ku" Murmushi Mai Martaba yayi sannan yace. "Tunda baka yarda da take taken su ba, yaci a ce yanzun ka fahimci abinda yake faruwa. Duk cikin fadar nan babu me kaunarka, ba zan maka ishara da wanda yake bin ka ba. Amma zan gaya maka wani kuskuren da kayi da ya bani mamaki. Shin ka tab'a bibiyar wanda ya daki Yarinyar nan a gidanka? Ka tab'a bibiyar mutanen da suka turaku a ruwa? Aliyu zamanka na dan kasuwa ba yana nufin Zaka sake rayuwar yarinyar da kake so ya tafi a banza bane, nasan kana mata so na hakika, amma kafin ka tsaya da tunanin ka, dole ka iya sarrafa abubuwa guda hudu. Na daya Mulki, Na Biyu Dukiya, Uku mace na hudu Jama'ar, duk inda zaka shiga da wannan abun matukar zaka same su baka da sani akan su zaka wahala. Yana da kyau ka iya nazarin yadda zaka sarrafa su. Amma ka sake gidan ka yana shirin gauce maka, ka sake matar ka tayi b'atar dabo, ka sake Jama'a suna mana kallon mutumin da bai iya rike gidan shi ba taya zai rike Al'ummar gari guda? Mutumin da bai iya kare mutuncin gidan shi ba taya zai kare mana na Al'ummar mu. Matar ka bata b'ata ba, nata raye sai dai abinda kayi har ya tafi ta Barka lallai ba karamin abu bane, domin babu macen da zata same ka ta Barka a bakin Natashah naji haka. Tace kai mutum ne me sa'a, shi yasa Allah ya basu kai a lokacin da basu zata ba kai kamar ruwan sanyine a cikin sahara, sannan tace soyayyar da kakewa Buhayyah da ace zata sami kad'an shi sai tayi hakuri da abinda kayi mata, shi yasa yake maka kallon waliyi, ni kuma nasan dadinka ta sani dukkan su matanka basu san wahalar ka ba sai Ita Buhayyah, ta zauna da kai na tsawon watanni, bata tab'a gudunka ba ka san me yasa? Sabida duk cikin matan ka babu wacce ta same ka a tsada kamar ta. Shi yasa take hakuri da halinka. Idan yadda Khamil ya gaya min halinta tabbas kai me laifine a gare ta, idan yadda na Fahimci halayyar ta kai ba ka kyauta mata ba, domin mace irin su masu iya boye damuwar su sabida mazajen su, wallahi ba zata tab'a yarda ta matsa a tare da kai ba. Aliyu mace da kake ganinta kashin harkarkari ce idan ka matsa zaka lankwasa ta karyewa zata tayi, haka kwana kin baya sai da na ci karo da Natashah tana kokarin bayyana rashin adalcin da kakewa Uwargidan kan Aliyu baka kyautawa. Itace ya kamata ka daraja, ba wai ka wofantar da ita ba, ita ya dace ka girmama ba sauran ba. Kayi Sa'a matanka suna sonka, kuma wayayyu ne, masu ilimin addini Musulunci da na Zamani, basu da kazaman buri a tare da su, babban damuwarsu. Taya zasu kyautatta maka. Kasan sabida me yasa? Saboda kai namijine a tsaye baka da sauki. Mata kuma suna son namiji irinka, baka basu fuska ba, balle su ci daman cin tuwo kanka. Ina son naga namiji da mata s suke hauka akan shi, ba irin wanda kana ganin shi, ya zama . Idan matanka suka dawo gare ka, ka rike su da Amana karka dake wani yaga gazawar. Kuma na baka aiki ka nimo min mutumin da ya fita a mota aka ture ka baka bibiyi bayan shi ba. Mutanen da suka turaku a dam bai bibiye su ba, Aliyu mu kuma muna son ka zama sarkin garin nan amma kai baki daya ka gaza fahimtar mu, sannan ka kasa gane waye ke bibiyarka mu da muke shiryawa rayuwar ka cigaba ka kasa gane yadda muke son ka. Yanzun gashi abin ya kai inda ya kai ana Niman rayuwar ka, bayan an san kai ne zaka iya fita da wata mota me kala kaza, me yasa Sarkin Kano ya kira ka? Saboda shima daga nan fada an sami mutanen da suka je akan ya dakatar da aura maka jikar shi. Har yau bai ce kome ba, Aliyu akwai mutanen da suke raye domin kai! Akwai mutanen da suke Niman yanci domin kai, Aliyu masarautar nan tana Niman Adalin sarki ne, wanda baya karshen ikon kowa sai na kanshi, wanda zai iya daukar nauyin al'ummar shi, wanda zai iya tinkarar duk abinda yazo mishi wanda zai murza gashin bakin shi da idanun shi ya kalli mutanen da suka kawo mishi farmaki ya gaya musu abinda ya fito bakin shi! Allah ya jikan Mahaifina Muhammad Al-Amin na uku, kafin kakanku, shi ya fara daukar ka lokacin da ta ya shiga garin London, yayi maka huduba sannan ya kalle ni yace. "Abbas ga Zakin Masarautar tankara nan yazo! Ga King of Monarchy yazo, wannan shine ake kira lion King of Monarchy, kuma daga yanayin ka da girmanka naji a raina kai ne muke addu'ar Allah ya kawo mana kai, yau gashi nan kazo. Makiya da magauta sun hanaka ka amsar wannan damar. Hmm Aliyu Asadullah, idan har ba zaka amsa sunan zakin Allah ba, babu amfanin saka rai da tsammanin zaka kawo mana karshen abinda yake faruwa a cikin Masarautan nan. Ba zan tilasta ka sai kayi yadda nake so ba, amma zan baka shawara ka tashi daga barcin da kake, su kuma mutanen yanzun haka an rufe shafin su, tunda na kudiri aniyar ka zama sarki, yasa na Nime taimkawar Ubangiji, kaga gaya min ni kuma na tura maka da sakon gaggawa, ko cikin dare ne ka fita kayi yawo a cikin tankara babu abinda wani zai maka Allah yana tare da kai, Ubangiji ya a maka jagora, ina alfahari da samunka a matsayin D'a daya tamkar da dubu, tashi kaje kayi ƙoƙarin nimo inda Matarka take. Allah ya bayyana maka ita, ka tashi da addu'a. Karka yarda rashin matar ka ya kasaraka. Makiya abinda suke nima kenan, kuma idan suka samu ba iya ni ba hatta wanda suka saka rai akanka zasu sare gwiwar su. Don Allah Karka saka mu jama'ar da muka saka rai da kai mu sare mana." Yayi mishi nasiha ya kuma dawowa mishi da tunanin shi akan abinda yake faruwa. Sannan yayi mishi hannunka me sanda da wasu abubuwan da suke gab da faruwa, kuma dake mutum ne me kaifin basira sai gashi yana kallon Abubuwan kamar ba zai faru ba, dan haka bayan sunyi sallama, ya mike tare da nufar masallacin juma'a. Anan ya hadu da Baba Danrimi. Bayan sun fito sallah jumma'a, suka tsaya a waje suna gaisawa. "Ya har yanzun babu labarin Buhayyah?" "Eh wallahi, amma muna kan hanyar gano inda da take Insha Allah." Ya fada yana karamar murmushi. "Amma kuma idan baka ganta ba, ka hakura da ita mana ai babu dole sannan irin wand'anan Mata basu dace da irin ka wanda ya fito babban gida ba, dan basu san darajar shi ba. Sannan yarinyar nan ba wata kamun kai ne da ita ba, haka naji labarin ai ko lokacin da ka maida ita Abuja da aurenka take tsayuwarta da Halwani da Khamil." "Ita kanta bata san da maganar auren ba, kawai daga sama takai ta ji labarin Dan haka babu amfanin da iya zartas da hukunci, sannan ni nasan halin matata, domin ni na dauke ta a budurwarta, kuma Alhamdulillahi ina kan niman ta, domin nasan darajar ta. Batun auren yan babban gida ba shi bane aure na kwanciyar hankali, Babban kwanciyar hankali ka samu matar da take sonka ta damu da kai, Nagode da tunatarwa." Daga haka ya barshi a gurin sake da baki, yana nufar kofar gidan shi ya samu yan sanda suna bincike sakamakon kashe wasu yan ta'adda da aka yi a kofar gidan shi, dan haka sun tambaye shi yace bai sani ba shima dawowar shi kenan. Lokacin da ya shiga cikin gidan ne yaga Iyalinsa hankalin su a tashe, da gudu yaran suka fada a jikin shi. "Dad mun ji karar gun, a kofar gidan nan Mom ta na ta kiranka baka dauka ba, shine Uncle Khamil ya zo yace karta fita you are safe, dad ka mai damu gurin Granpa." Ta faɗa tana kuka, daukarta yayi suka shiga cikin dakin uwar su. Tana zaune a tsakiyar gadon shi, ta cusa kanta a tsakanin cinyoyinta. "Baby" ya kirata a hankali, da sauri ta cire kanta tana kallon shi, ajiye yaran yayi tare da mik'ewa ya bude mata hannu, da sauri ta sauka tare da fadawa kirjin shi, tana kuka me tab'a zuciya. "Asad na razana, na tsoro ta sosai. Na zata karshen rayuwata tazo ne, ban tab'a tsammanin kana raye ba, Alhamdulillahi. Asad ka mai dani Calfonia idan kome yayi sauki ka dawo dani ina jin tsoro." Kara rungumeta yayi yana shafa bayan ta. "My princess babu inda zaki, kina tare da Lion King zaki gudu. Babu abinda zai kuma faruwa Insha Allah, mijinki Jarumin gaske ne ba rago ba, mijinki ba irin su bane, karki sake tsoron wasu ya tsaya a ranki bayan muna da Allah." Ya fada mata yaba shafa bayan ta. "Asad" "Na'am. Baby" ya faɗa yana kallon yadda take kuka. "Ince basu kuma dawowa ba?" "Insha Allah ba zasu kuma dawowa ba, duk wanda ya dawo ma mutuwa zai yi, domin tab'a Aliyu da matan shi ba sauki ne ba, dan haka karki kuma zubda kwalla nan domin tsada ne dasu kinji. Ina son kwallar ya zuba ina tare dake, bana son su zuba bana tare da ke, kwallar ki ajiye min abuna lokacin da ya dace domin ina bukatar abu na lokacin da nake matse ki ina shanye dadinki." Bubbuga kafa tayi a kirjin shi tana kukan dad'i. Yau ita Asad yake gaya mata ta ajiye mishi kukanta yana da amfani, wow tana kara jin kaunar mijinta, sake makale mishi tayi tare da cewa. "My sugar boy," Ware idanun shi yayi tare da cewa. "Hmm, zaki sani a uku. Bari naci abinci yau zaki gaya min waye sugar boy, ina laifin Sugar Man. Gaskiya yau din nan" Dariya tayi lokacin da ta ga ya hakikance zai kamata ta yayi mata chakulkuli, yana pretending ne kawai amma yana masifar kewar Buhayyah, haka ta riko hannun shi suka fito falo ta zuba mishi abinci yaci kaɗan, yana cikin wanke hannun Natashah ta shigo kamar an wurgo ta, kallon su tayi kafin tace musu. "Da fatan babu abinda ya faru da ku.." "Assalamu alaikum, Alhamdulillahi babu abinda ya faru." Inji Mufeedah tana shigowa falon.. "Babu kome fa" bai gaya musu asalin abinda ya faru ba, domin yasan su da kidima yanzun su haukata mishi gida, kai mata dai sai a hankali kai abu kadan zaka musu suyi ya korototo sai kace an zuba mishi dalma, bai kai ga gama tunanin shi ba Mother ta kira shi, nan ma amsar daya ce babu kome. Haka suka saka shi a gaba akan lallai su bar tankara. "Ba zan iya barin garin nan ba, Mata na tana cikin shi ina zan tafi na barta? Nasan halin da take ciki ne? Ban sani ba, kuyi hakuri amma ba. Zan tab'a barin garin da Buhayyah take ciki ba, idan nayi haka wani abu ya same ya fa..... 7/19/21, 11:34 AM - Buhainat: 3️⃣9️⃣ I love my wify so much ba zan iya daukar kasadar tafiya babu ita ba, ita din wata shashi ce ta rayuwa ta, ina son Buhayyah ina kaunar Buhayyah, kowani motsi nayi ina jinta a nan dina, please ku barni na nime mata na, i love my wife so much, ina son Buhayyah. Ina kaunar Buhayyah, ina kaunarta sosai ban san yadda aka yi nake banzan tunani akan ta ba, amma ina son matata ainun, ina mata so na hakika ba zan iya nisantar garin nan ba matuƙar tana cikin shi, dan haka zaku iya tafiya ni ina da abin ya rage min a nan, idan ban ganta ba zan zauna har ranar da zata bayyana, amma babu ina da zani" Shiru suka yi suna kallon shi, yadda yake maganar zaka tabbatar daga ranshi yake fitowa, ba iya baki bane, a ranar daga Natashah har Mabrooka sun fahimci karfin kaunar da Yakewa Buhayyah, domin dai da suka je kwanciyar aure, bakin shi Abu daya yake nanatawa, Buhayyah ita kanta Mabrooka sai ta tayi kuka yadda yake tare da ita amma zuciyarsa tana ga Buhayyah, shi yasa ta kuma rike shi tana faɗin. "INSHA Allah zaka ganta INSHA Allah zata dawo gare ka, muna sonka" ta kara rungume mijinta, tana kuka. Haka suka kasance a cikin wannan yanayin, har kusan asuba. Sannan ya janye daga jikin ta, ya nufi ban daki yayi wanka,sannan ya tafi masalaci. Itama haka ce ta faru da ita tana tashi tayi wanka. Da sallah. *** Yau satina biyar da dawowa cikin Ahalina sai dai kewar mijina ya hanani sukuni, kallon umma nake da take ta yanka min kankana, ina sha a hannun. Hannuna yana kan cikina. "Aeesh" d'ago kai nayi ina kallon ta. "Kina kewar Mijinki ko?" Gyada mata kai nayi kwalla na cika min idanuna, "Me yasa zaki yi kuka?" Kai na ne ya fara sarawa, a hankali na zube a jikin ta, na kai tsawon minti talatin kafin ta tashi da mugun gudu tafita, gashi daga cikin gidan zuwa fada tafiya ce me dan tazara, dan haka tana isa fada tayi wani burgi, tana shiga bata tsaya ba,ta shake wuyar Galadiman tankara. "Gargadi kuke miashi? Wato kuna mishi barazana kar ya bada auren da yayi niyyaku a ga Aliyu Asadullah? Toh ba Jikar zai bada ba Yar shi zai ba da, idan muka kuma ganin kafaffunku sai kun koma babu su. Kuma yanzun muka fara da ku, sai kun ficce daga yau zamu fara." Aljanun suka fada da mugun karfi yadda sai da fadar ta amsa da mugun amo da hauhawa, toshe kunnen su, suka yi tare da fita da gudu, cillar da Galadima tayi tare da faduwa kasa, a sume. Aamil ne ya dauke ta, sabida jinin da ya ɓalle mata, aka nufi asibitin masarautan da ita, ana bata taimakon gaggawa, abun tausayi. Haka suka samu da kyar jinin ya tsaya, sannan aka duba lafiyar Babyn yana nan lafiya lau, kamar babu abinda ya faru dashi, jinin ne kawai ya zuba, tunda bakin mahaifar a rufe yake. *** Shiru Mai Martaba yayi yana jin shawaran khalifa, babban dan shi dan dakin Fulani Aina'u wacce tayi sanadin b'atar Buhayyah. Gyara zama yayi sannan yace musu. "Kuyi hakuri da abinda Umman mu ta aikata, amma ina rokon mai Martaba ya sanarwa mijin Aeesha tana nan, sabida yadda kome ke faruwa, sannan kuma sai a san yadda za a bullowa matsalar masarautan su. Ita kuma Aeesha a maida ta d'akinta, wallahi tana kewar mijinta, na fahimci haka ne ta hanyar rubutun Status ɗinta. *With You am somethings without You am not somethings* Ya cigaba da cewa,. "Tana fushi da shi, domin ko maganar shi ka dauko mata ba zata amsa maka ba, amma idan ta zauna ita daya zata yi ta tunanin shi. Don Allah ku duba al'amarin babu wasa a cikin shi." Yadda yayi musu bayanin duk sun gamsu, dan haka Mai Martaba ta kira sarki Abbas ya gaya mishi abinda ya faru, sannan ya kuma tabbatar mishi ya bawa Aliyu Yar shi Aeesha da ta b'ata ta dawo, kuma ba zai yi danasanin bashi ita ba. "Toh Yallabai yaron nan yana cikin damuwa, domin matar shi ta uku ta b'ace, wallahi duk ya birkice mana, mun yi iya yin mu amma baki daya." "Toh kace mishi yazo Kano jibi ina son ganin shi.".inji Mai martaba Sarkin Kano. "Toh Insha Allah zan mishi magana, Allah yasa ya amince dan wallahi baki daya ya fita hayacin shi, sai dai yawan tunanin matar shi." " Karka damu kace yazo ni nace ina son ganin shi" "Toh Allah yasa ya amince." Ya fada a sanyayye, haka suka yi sallama, ya kalli Yaran shi. "Shima Aliyun yana can yana damuwa da halin da matar shi take ciki, yana nimanta. Amma nace yazo, idan ma rigima suka yi, zasu daidaita kansu bana jin dadin ganinta cikin wannan yanayin." Ya fada tare da kallon dakin da aka kwantar da ita. Bayan fitowar Dr Adeel da Dr Aamil, sai Dr Sadiya. "Abba babu abinda ya samu cikin, jinin ya zuba ne kawai." Suna fada tare da nufar dakin canza kaya. Haka suka zauna har Fulani Yahanasu tazo, ta shiga taga halin da take ciki. "Muna zaune da ita fa? Kawai ta fita da mugun gudu, shi kenan sai gata kuma a kwance a gadon asibiti." "Eh toh a tunani na, aljanun masarautan ke bibiyarta, kuma basu son abinda zai tab'a mijinta, shi yasa suke yawan tashi ai ko zuwan ta faɗa, sabida kawai sun ce na janye batun auren Ummu da Aliyu ne shi yasa suka zo, amma idan mijinta yazo aka yi wani abu a gaban shi tayu, idan aka yi a gaban shi haka zai zaka shi fahimtar inda matsalar yaƙe." "Mijinta ka kira? Kace zai zo ta rabani da Ita bayan shekarun da tayi tana tare da su, don Allah Karku rabani da Yarinya ta," ta faɗa cikin tashin hankali da damuwa. Rike hannunta yayi yana faɗin. "Ba zai yiwu bane, mijinta yana can ya damu da halin da matar shi take ciki na rashin ganinta kice wai kar mu gaya mishi wannan ba adalci bane, son kai ne murarran , sannan kin bincika halin da yarki take ciki? Mijinta yana can ya gigice b'atar matar shi, don Allah karki so kanki da yawa mana" Tabbas ya gaya mata magana masu kama hankali, sai dai kewar Yarinyar da tayi na shekaru masu yawan gaske yasa ta gaza fahintar yarta, dan haka cikin sanyin hali irin nata tace mishi. "Shi kenan, amma ba zai tafi da ita ba ko? Domin naga cikin jikinta bai yi kwari ba, don Allah yayi hakuri idan ya shiga wata shida sai ya tafi da ita, amma duk yadda kace haka zan yi." Takowa yayi gabanta cikin nutsuwa, sannan ya rungume ta, tare da kifa kanta a kirjin shi. Yana shafa bayanta. "Ina sonki tun ranar da na fara ganinki, ina sonki tun lokacin da aka bani ke, ina kaunarki tun ranar da kika haifa min Sagir. Ina jinki tun ranar da kika haifa min Aeesha, ina tausayinki tun ranar da aka sace ta, ba zan daina tsaya miki ba, a duk inda halin haka ya samu ina tare dake mata ta". Hannunta takai bayan shi tare da rungume shi tana kuka na wani irin farin ciki. Tana kara jin lallai Ubangiji ya sota da rahama ya bata miji irin sarki Lamido shi yasa yake tsaye a koda yaushe domin ita, yake jajjircewa domin ta. Tabbas idan babu Lamido da ba zata kai labari ba, Lamido shine farin cikin ta, shine nutsuwarta shine kome na ta, kokarin janye jiki take ya kuma kara rungume ta. "Ina zaki? Kin tuna lokacin da aka bani ke? Cewa kika yi baki son namiji me mata, gudun kar mata na tafi karfina ne" "Amma ai dariya kayi ta min a ranar, har kana ce min kwaila" cizon kunnen ta yayi sannan yace mata. "Amma ai ranar da bakinki kika ce min ke kinyi karama da auren gwandarerre irina, na cika girma kamar wani basamude" Dariya yayi yana kallon yadda take dariya. "Toh wallahi zan gyara wannan bakin da yake zaro magana kamar me" "Na nawa kuma.ai gyara kayi shi daura na ganin d'an A'isha." Haka suka yi ta hiran su har an kawo abinci, suna nan zaune a gurinta. Sai kusan isha ta farka tayi mika da Hamma. "Umma ina jin yunwa?" Ta faɗa tana mik'ewa a hankali, "Toh tashi kiyi wanka sai yi sallah ko" Saukowa nayi ina kallon d'akin. Shafa cikina nayi ina dan danna marana, naji zafi. Ajiyar zuciya na sauke tare da cewa. "Cikin yana nan ashe" "Dama an ce miki ya fita ne? Cikinki yana man sai dai.muyi fatan auta ta sauka lafiya." Ban daki na shiga nayi wanka tare da tsarki domin jinin ya dauke kamar babu shi, nazo na sauke sallah kai na baki daya, kallon Umma nayi ta zuba min abinci ina ci muna hira. "Mijinki zai zo!" A razane na kalle ta, "Umma Abba ya gaya mishi ina nan ne?" "A'a kawai an ce yazo ne, dan haka ban san wani irin miji gare ki ba, idan har yana cikin maza masu tsananin bukata dole zai yi hakuri ba zan bashi ke ba, kuje ku ture cikin jikinki ba." Kunyar ta ya sani sunkuyar da kaina, nan tayi ta baro min zance da yadda xan kula dashi matuƙar haka ya faru, da yadda zai kiyayye cikin jikina, Wallahi Umma wayayyar mace ce. Once ta gaya min yadda zan magance matsalar mijina da na rayuwata, ba iya shi ba, da yadda zan tattala mijina, tace min. "Buhayyah duk macen da tace miki mijinta yana wulakantatta ki bincika ita ta fara wulakanta kanta, duk namijin da ya dauko ki ya kawo ta gidan shi yayi haka ne dan yana kaunarki, amma sabida samun duniya zaki ga wasu matan sun wulakanta kansu. Sannan mazan su daura akan nasu. Bari na gaya miki matan masu kuɗi kishin su ƙalilan ce, idan kina niman inda ake kishin hauka ki samu matar malam bahaushe da yake nima dakyar,. Sau dayawa matan da suka samu duniya suke hana shiga hakkin mazajen su. Sannan suma mazan marasa imani suna wannan abun. Dan haka ina baki shawara, karki zama mara adalci da rashin girmama kanki, an ce ku uku ne a gurin shi. Karki sake duniya ta gaya mishi baki da kirki, kiyi hakuri da shi da kuma abinda ya ajiye ku, ba zan baki maganin mata ko na baki rubutu ba, amma zan gaya miki karki manta da Allah, idan kika rike shi a sallah walaha zai rike ko har zuwa tashin alkiyama, idan kika rike shi a sallah kiyamul layli, zai rike ki har ranar tashin Alkiyama, Kinga aljanna kyauta ce free mode ce, amma wuta tsadar tsiya ce da ita. Idan kika ce zaki rama abinda namiji yayi miki, toh zaki wulakanta, sannan society ba zasu duba laifin shi ba, laifinki za a gani, sabida shi namiji ne, idan kika sake ya kai ki ga sayan wuta toh babu shakka kin fada kuskure, duk Muminin kwarai an sanshi da hakuri, da sanin ya kamata dan haka karki sake ya kaiki ga aikata laifukan da ba zaki yafewa kanki ba, kiyi hakuri da zama da dangin shi. Domin kuwa suma wasu abubuwan ne dake karawa zaman aure lafiya da daidaito. Idan kika sake kika b'ata alaƙar ku, shi kasansa bai da ikon sawa su soki, amma ke zaki iya sawa su soki, karki yarda abin hannunki ya rufe miki ido, karki bari su tambaye ki yadda zasu samu abu a gurin dan uwansu, ki tuna mishi yan uwan shi suka bukatar kyautattawa daga gare shi ba sai sun tambaya na, ki gaya mishi iyayen shi da makotakan shi suna bukatar kyautattawa daga gare shi, karki manta ki tuna mishi girman mutanen da suke kiran shi daga garin shi, kar duniya tasa ki samu abu ki manta da mahaifan shi da yan uwanshi. Iyayen rikon ki idan kin zamu ki kyautatta musu, Buhayyah duk wanda kika ji yace Ayya wancan tayi sa'ar miji....... 7/19/21, 11:34 AM - Buhainat: 4️⃣0️⃣ "Ba kome bane yasa ake ganin haka sai dan yadda ta zauna suka fahimci juna, karshe idan tafiya tayi nisa sai kiji ana cewa tayi mishi asiri ya zama mijin tace. Ba haka bane kyautattawa ce ta janyo haka. Duk namijin da ya kai matsayin samun mace wayayya zaki ji ana cewa malam wane ya more mata, ba dan kome na sai dan yadda ta fahimce shi ya fahimceta, zaki samu ko rigima suka yi yi basu jimawa sun shirya, ba kome ya kawo haka ba sai iya tafiyar da rayuwar aure tafarkin addinin Muslunci. Kyautatta zato a tsakanin juna, kyakkyawar mu'amala da juna, girmama juna, tsare cikin shi da dukiyar shi, tsare amanar shi da hakuri dashi, gaskiyar mutum bai tab'a karewa ba, amma karya yana karewa, duk abinda kika ga hakuri bai baki ba rashin shi ba zai baki ba. Duk gidan ma'auratan da zaki leka zaki samu ana ƙwarya ƙwaryar zaman lafiya, amma da zaki bincika yanayin zamantakewar zaki samu babu dad'i, saboda ana samun kananun magana a tsakanin juna, amma idan zama yayi zama namiji ya tsaya da kafarshi babu macen da ta isa kawo kananun magana a cikin gidan bai dakatar da ita ba. Ta wannan gurin nake jinjinawa Mijina, saboda bai tab'a bamu fuskar da zamu shigo mishi da kananun magana cikin gida ba,. A haka muna kishi. Amma mai ma'ana, sannan shima da ya gane haka bai tab'a kawowa mana abinda zamu b'atawa juna rai. Mijin mu yayi adalci a tsakanin mu, kuma ya bamu yanci a zaman mu dashi, bai tab'a yanke wani hukunci ba dai da taimakon Yaran shi, Sabida lokacin da na aure shi babban danshi ya girme ni, amma a hankali na fahimci dan ya ajiye wannan yaron ba zai hana shi yayi yadda yake so ba, mutum ne adali mai adalci,.ya zauna damu kamar yadda ake zama da abokai. Bai dauke mu matan shi ba sai da ya maida mu kamar yan uwan shi da abokanshi, yayi hira damu a zauna mu ci abinci tare. Mahaifin ku yadda ya mu'amalance mu, indai haka mijinki zai mu'amalance ki wallahi kin cab'a, karki yarda wani mugun nufi ya fito a ranki akan abokan zaman ki, domin sune shaidar ki na farko bayan kin mutu, karki yarda abokan zamanki suyi murnan mutuwar ki. Buhayyah rayuwar duniya cike yake da ban mamaki da ban tsoro, duniyar bata da wani auki sai tarin damuwa da tashin hankali, Buhayyah Kinga namiji, idan baki samu mutumin kirki ba zai ja ki zuwa wutar jahannama, Buhayyah idan baki zama ta gari ba, dan cikinki zai ja ki zuwa jahannama. Buhayyah duniya babu kome a cikin shi sai tarin tashin hankali, idan kika dauke kanki daga tashin hankali sai ki zauna lafiya, Buhayyah namiji komi kankantar shi shi girma yake so da girmamawa, namiji nason kulawa sosai, a damu dashi, ko cikin abokai ne zaki Fahimci namijin da yake samun kulawar mace ne ta hanyar kalaman shi, duk abinda zai yi zai kira sunanta yafi sau dari. Duk abinda fada sai ya kira sunanta yafi sau dubu, idan aka fadi abu zai ce da wancan ne abinda zata min sai yafi haka. Namijin da ya samu kulawar mace hatta nutsuwar shi daban take a cikin al'umma. Namijin da ya samu mace idan zai fita fuskar shi cikin farin ciki yake, kuma idan namiji ya sami mace kika kuskura kika ajiye maganar zaki hadu da shi, toh wallahi ki kama gabanki domin.kafin ya fito daga cikin gidan ma duniya ce. Balle kuma ya samu mace ta haɗa aji, iya kwalliya, girki, da tsafta uwa uba Ibada, idan tana karanta Alqur'ani kamar tana rera mishi algaita, kice ya rabu da ita? Ai babu boka babu malam, ba maganin mata ba kome ta kwace mijin kawai. Sai dai kiji ana cewa. Ai matar wane uwar gidan ta zama Allah sarki, ko kuma kiji ana cewa matar wane ai Matar ta zama abin tausayi sai yadda Uwar gidan tayi da shi. Buhayyah idan maza suna da laifi a rayuwar mu, sai mu duba hanyar da zamu ganar dasu kuskuren su. Mafiya yawan lokuta muke jefa mazajen mu aikata laifukan marasa dad'i, wani namijin kuma rashin godiyar Ubangiji ce duk abinda mace tai mishi sai ya rena, duk kokarin ta burge shi sai ya gwatsele ta, wallahi akwai mata da yawa da gidajen auren su ya koma tamkar makabarta, suna rayuwa ne amma tamkar da matattu suke, sun zaune a guri guda tamkar marasa lafiya..suna son Farin ciki amma bakin ciki ya hana su motsawa, mazajen su na gasassu kamar masara. Karki yarda ki bawa namiji damar hango laifin yar uwarki, idan yace wancan Kinga abinda wancan tayi min bashi hakuri, shi kenan simple And Easy, karki yarda ya mai dake munafuka, wancan yayi min laifi wancan bata min kaza, wancan tana min kaza iya ruwa fidda kai. Rayuwata aure ba iya Sex ya tsaya ba, yana tare da kalubalen rayuwa ne, duk wanda ya rena tsayuwar wata toh ya hau ya gyara, idan wannan ya miki wancan na zai miki ba, karki yarda kishiyarki ta kawo miki laifin mijinki, idan ta fara magana nuna mata tayi hakuri haka kowa yake. Ana zama ayi hira, amma harshen ki ya san me zai furta, bakin ki yasan me zai fada, zuciyarki ta zama ma'adanan sirrinki, karki yarda kome ya faru zaki fadawa kishiya, ana boye sirri ne dan kar gobe ayi miki gorin shi, addu'a itacce reshen rike miji, ibada itace tubalin zaman aure, Allah yana tare da tsara muku rayuwa, duk inda kika kai da son farin ciki zaki samu wani yana can yana kuka. Imma musulmi ko Kirista, dayawa mutane basu gane cewa hakuri yana tafe da rayuwar mu ba, karki yarda wani ya bani shawarar d'aga murya daga mijinki, kiyi hakuri nace dashi ki kara hakuri dashi, ki nuna kome yayi miki yayi hakuri, ki zama me Uzuri karki yarda zaman yau da gobe ya hanaki mishi Uzuri, ban san yadda mijinki yake ba, amma zan miki fatan ya kaunace ki har karshen rayuwar shi, ki zame mishi mace ta gari. Allah yayi miki albarka, ya sauke ki lafiya ya kuma rabaki da sharrin mutum da aljan, kiyi hakuri dan na fahimci akwai abinda kike boye mana dake tsakanin ku, ba sai kin gaya mana ba, amma karki kuma fita daga gidan shi babu izinin shi kin ji, haramun ce sai da hujja ake barin gidan miji, balle shi da ake mishi kallon sabon Sarki Insha Allah, bar kuka hakan." Na yi kuka wanda tunda nake ban yi, ashe Umman Aliyu ba fada tayi min na, ashe ba nasiha tayi min ba, Ashe Aunty Nafy ba nasiha tayi min ba, sai gashi ina kuka wiwi, sabida yadda take gaya min kome, sannan ta koma ta ɓangaren kula da miji wato shagalinku mata, nan kan boye fuskana nayi naki kallonta, kamar yadda take bare min kome haka nake nad'ewa, kunyarta bai hanani daukar Yaren da take min ba, haka ta gama ta fita, can Yayuna suka shigo nan ma hira suka yi ta min, Ya Babangida ya kawo min Laptop ya ajiye min, muka shiga hira dashi. "Ki duba wata jami'a ce a kasar London, zaki tafi can kiyi karatu idan mijinki ya amince, zai yi degree ɗin ki a can da master." "Babangida baka da lafiya, taya mijinta da ya zauce akan ta zai yarda ta tafi karatu? Kai ka nima mata a kasar nan ban da waje, dan wallahi ba zai amince ba" Tura baki nayi ina faɗin. "Kai Ya Ubaidullah, yace maka ba zai amince ba? Zai yarda mana kawai ku bari na mishi magana yadda zai fahimta.".na fada mishi ina tura baki. "Toh ai babu damuwa Auta" Haka muka yi ta hira da Yayuna. *** Bayan sallah isha, ya shigo cikin kaftani ruwan zuma, sai rigar fari kal. Ya zauna cikin nutsuwa. "Ina wuni Abba? Ya aka ji da jama'a?" Inji Aliyu, "Alhamdulillahi" shigowar Khamil ne suka zuba mishi ido, zama yayi tare da cewa. "Yanzun Abba a garin nan a ina zan samu danwake a daren nan?" Murmushi suka mishi sannan suka ce. "Ka je ka sami kanwarka tayi mata, ko Uwarka idan ba haka ba yawon dare ya kamaka" tashi yayi zaune yana kallon mai martaba,.kafin yace mishi. "Wallahi na ce mata bari na saka a mata tace bata so na kasuwa take so. Insha Allah gobe zan saka a bude gidan abinci na gargajiya, jiya sai da ta b'allo min rigima wai ita dumammen tuwon Dawa take so irin na Matar Aliyu Asadullah, toh karshe sai da nake gidan su Buhayyah Siyama ta min" Dariya suka yi ta mishi, kafin suka ce mishi. "Kayi hakuri na lokaci ne," "Abba baka dan abin haushin ba ina kawo mata zata fara amai" rarrashin da suke yi kafin suka gayawa Maman shi ta saka aka mishi ya kai mata. Maida kallon shi yayi kan ALIYU. "Asad! Mai Martaba Sarkin Kano yana niman ka?" Wani irin faduwar gaba ya ji, kafin ya kalli Abba, "Abba babu wani abu da zaka yi ne? Wallahi ba zan iya kara wata mace bayan Buhayyah ba" Yadda ya hakikance yana fadar abinda yake ranshi ba karamin damun Sarki Abbas yayi ba, yayi ta bashi baki yana gaya mishi yaje ya dawo, kamar zai yi hauka haka ya fito daga gidan. Ya nufi gidan shi. A cikin motar shi ya kifa kanshi, ya rasa meke mishi dad'i a duniya, me yasa ba zasu Fahimci abinda yake damun shi ba, me yasa suke mishi haka? Ya rasa yadda zai yi da matsalar da suke Kunno mishi, zama yayi na wani lokaci. Kafin ya fita ya nufi shashin Mabrooka. Zuɓewa yayi a falon tana kallon shi. Da sauri ta taso gare shi, bayan ta zauna a jikin shi tace mishi. "Daddyn Anoosh." "Mabrooka ya zanyi? Me yasa ba zasu gane halin da nake ciki ba, gashi har yanzun Natashah bata dawo ba, Mabrooka ina cikin damuwa sun ce naje Kano" ya faɗa cikin dacin rai. "Karka damu Insha Allah Alkhairi zaka samu a tafiyar ina jin haka a raina." "Mabrooka babu abinda zan samu sai damuwa, bayan farin cikina bata tare dani, Mabrooka bana da nutsuwa kema ai sheda ce, wallahi ita kadai nake son gani" ya faɗa yana kallon fuskantar. "Kiyi hakuri ba wai bana sonku bane, itace First love ɗina, itace ba fara so a raina, ita ce na fara jin motsinta a raina, don Allah Karku zarge ta, babu abinda tayi min sai soyayya da bata da adalci." Da ciwo mijinka ya nuna maka wata mace yake so ba kai ba, da zafi mijinka ya gaya maka yana son wata ba kai ba, kallon shi nake kafin nace mishi. "Karka damu, ina tare da kai. Itama zata dawo gare ka, ai nasan kana da burin niman truelove dinka shi yasa ban tab'a jin zafin ka ba, Daddyn Anis ina sonka sosai, shi yasa kullum nake maka addu'a Allah ya baka farin cikin ka." Mik'ewa tayi zata bar gaban shi ta riko hannunta yana kallon ta, sannan yace mata. "Kin bani abubuwa biyu masu kyau da inganci, ina son." Rufe mishi baki tayi sannan tace mishi. "So daya ne tak, kuma shi kabawa Buhayyah ko ba haka ba, toh kayi hakuri nasan kana daraja ni, amma soyayya yana gurin Buhayyah. Nagode a barina da kayi a jerin matanka, shima Arziki ne, wallahi ina sonka ainun..... Kuyi hakuri zan fita Unguwa yawon juma'a ne...🤸🙄😜 7/19/21, 11:34 AM - Buhainat: 4️⃣1️⃣ Haka ma Arziki ne, ka gama min kome tunda ka auro ni, ka Barni a matsayin Uwar Yaranka babu abinda zaka min yayi min zafi, sai dai ina kishinka amma ba yana nufin zan iya wulakanta kaina dan kai ba, zan zauna a inda nake kuma zan rike girman da ka bani. Ka min abinda ba kowa zai iya min ba, ka zauna dani duk da baka sona, amma ka amshi aurena, nayi ta maka laifi bai saka kaji haushina ka sake ni ba, kayi ya nuna darajata a gaban jama'a, baka tab'a min faɗa a gaban kishiyoyina ba, asalima kamar b'oye musu halina kake, Wallahi kayi min kome ka gama min kome, kayi min abinda ba kawo zai min ba, taya zan ji zafin ka, taya zan ji haushin ka taya zan tsane ka, sai san Barka..kai mutum ne me iya boye halin wani da yake cutar da kai dan a zauna lafiya. Gashi babu wanda ya san cewa ina maka laifi, baki maka girki, baki maka kome dan kawai kishinka baka tab'a kai kara na ba, baka tab'a nuna min gajiya da halina ba, akan me zan yi fushi da kai, wallahi haka ma Nagode nagode da ka nuna min kana son zama dani, a da can baya ban samu damar fahimtar ka ba, gani nake kamar idan na bari wata ya shigo rayuwarka zata kwace min kai. Da ka auri Natashah na fahimci baka cikin mazan da samun sabon abu bai tab'a saka ka sauya ba, sai akan Buhayyah. Gashi duk cikin mu babu wacce zata maka abinda take maka, ina ga idan da zaka ce ta faɗa wuta zata fad'a, kaunar da kake mata yana da nasaba da biyayyar da take maka, kana Sonta ne domin idan muka gaza fahimtar ka ita tana fahimtar ka, ta zama yarinya karama karfi da yaji dan ta saka ka dariya, ta zama kamar kan mota zai.yadda ka sarrafa ta. Haka da na gani ya sani fahimtar yarinyar ta kwashe mana abinda muke so, ta hanyar kyautatta maka. Karka sake ka rasa ta, domin ita idan tana rayuwar ka, kamar mun ma muna rayuwar kane, dan haka zaka iya tafiya Kanon jibi karka damu kayi.ta addu'a Allah ya tabbatar da alkhairi a zuwa kan can." Riko hannunta yayi tare da daurata akan cinyar shi, wani mugun tausayinta da jin ta da yake a ranshi, yana kara tabbatar mishi da gaskiya ta faɗa, shafa kanta yayi tare da shafa bayanta, yana jin wani irin abu a ranshi, sabida mutum ne shi mai matukar bukatar kulawa, kuma ta nuna kulawar ta a gare shi dan haka ya ajiye ta yana shafa bayanta, har tayi shiru. "Nagode sosai" ya gaya mata,. Shi kan shi yasan haduwar shi da Buhayyah ya sauya mishi rayuwar shi, haduwar shi da Buhayyah ta sauya mishi ƙaddaran shi, dan haka ya rike hannun ta, tare da cewa. "Kuyi hakuri ina sonku, ina kuma kaunarku, ba zan tab'a barin ku ba" Girgiza kai tayi sannan tace mishi. "Babu kome, amma ka sani Allah yana tare da kai, kuma ka zama asalin shugaba, mu mabiyanka ne duk yadda kayi damu zamu bika, idan ka nuna mana dukkan mu daya ne haka zai kara mana daukar juna, zamu kuma had'e kan mu." Iya shawara da tattaunawa sun yi shi da Mabrooka, sannan suka shiga cikin dakin suka kwanta yana rungume da ita, tare da k'amk'ame ta, wani irin tausayin ta yake ji kamar zai fasa ihu. *** Washi gari. Haka suka wuni tare hatta girki tare suka yi, yana taimaka mata, har suka gama, a hankali ta haɗa mishi ruwan wanka, sannan ta dawo dakin shi ta dauki kayan shi ta jera mishi inda zai gani ya saka, yana fitowa ta amshi towel din tana goge mishi jikin shi. Bayan ta gama ne ta taimaka mishi ya saka kayan shi sannan suka fito falo, ya ci abinci ya fita zuwa fada. ** Washi gari Tunda asuba ta gama taimaka mishi, bayan ya gama suka nufi waje ta raka shi. "Allah ya dawo da kai lafiya Allah ya tsare." "Amin Nagode." Sannan suka rungume juna, kafin ta sake shi ya tafi, tunda ya shiga motar shi, ya bar gidan. Tafiya ce sosai yayi. *** Tun jiya aka sallame mu, tunda muka dawo ake gyara min jikina, idan ka zauna a kusa dani sai ka fahimci yadda nake kamshi kamar an wurgani kogin turare. Washi gari tun asuba na Fahimci gidan akwai baki, sam ban kawo Aliyuna bane ke zuwa, sai da yamma likis, ina kwance, aka bayi suka shigo dakin da nake da kaya. "Gimbiya Buhayyah gashi inji Fulani ki saka kinyi bako." Sam ban kawo kome a raina ba, dan haka na tashi na shirya da taimakon su. .... A falon Mai Martaba kuwa, zaune yake cikin tsannanin kunya da girmamawa, ya kasa fahimtar abinda Lamido yake fada mishi sannan ya mike. "Kayi hakuri Allah zai bayyana maka matar ka, ga Ummu nan zata zo ku gaisa." "Toh Abba" ya faɗa a cikin sanyin jiki, yana kallon kofar shiga falon. Kamar zai fasa ihu. Shigo mishi da kayan abinci aka yi, aka jera amma ji kallo bai ishe shi ba, ya dauke kanshi kawai daga abincin, babban damuwar shi ya fahimtar da yarinyar abinda yake damun shi. Kan shi a sunkuye, ya dai ji sallama. Cikin sansanyar muryan da ba zai tab'a manta shi ba, jikin shi na tsuma ya mike zubur, tare da nufo inda take, tare da d'ago kanta. Yana yayye mayafin fuskarta. Kuruwa junansu ido suka yi. "Bu...bu...Bu..ha...yya" jikin shi ya shiga rawa kamar zai fadi. "Hmm, ba ita bace" na matsa daga gaban shi, "please karki min wannan horon, nayi laifi amma karki min hukunci me tsauri akan haka, don Allah kiyi hakuri." "Akan me zanyi hakuri? Na gaya maka idan na tashi nisantar ka ba zaka tab'a samu na ba, kuma da nasan kai ne zaka zo wallahi da ban fito ba" Ta faɗa cikin tsiwa, abinda bata dashi yau take mishi. "Naji kiyi hakuri," ya faɗa yana kara rike hannuna, kara buge mishi hannu nayi, ina kallon shi. "Haka nayi ta baka hakuri, ina rokonka karka cire min baby na, Aliyu baka Fahimci yadda nake ji ba, ban da Allah ya nufa ma fada hannun mahaifina ba da yau babu labarina. Aliyu kasan yadda nake kokarin kyautata maka, duk abinda kake so shi nake so. Aliyu ka murzawa idanunka toka sabida bani da dangi bani da kowa sai kai. Kace ba zan haihu ba sai ka san daga inda na fito, Aliyu kai ma kasan dai ba zan fado..." Bakin shi naji akan nawa, very slowly yake kiss din bakina, rike rigar shi nayi tare da d'aga kafana ina kokuwa kamo harshen shi. Murmushi yayi cikin nutsuwa, tare da rungumo ta sosai. Yana masifar kewar ta, jin zasu zube ya sashi dawo da ita saman kujeran falon, yana kallon yadda take lumshe idanunta. "Kinyi kewana sosai" buge hannun shi nayi ina hararan shi, tare da cewa. "Allah ya kiyayye min, ban yi kewar ka ba" mik'ewa nayi domin zan bar d'akin, ya dawo dani da karfi nayi maza na rike cikina. " Kayi min a hankali, bani da lafiya" a rikice ya kalle ni, "Meye yake damunki?" "Abinda ka saka aka min alluran shi ne ya tab'a min mahaifa..." Ban kai aya ba, ya mike tare da rike hannuna. "Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun," wayar shi ya ciro daga aljuhun wando shi ya fara kokarin kira dashi, yana gama waya ya shiga niman visa, kafin kace me har ya gama. .sannan ya kalle ni, "Yanzun wani hali kike cikin?" "Ban sani ba, sai dai ina samun kulawa daga yayuna." "Gobe Insha Allah zamu tafi London, muje kiga likita" "A'a babu inda zani zan zauna a gurin iyayena salon kaje ka cire min mahaifana." "Wallahi babu abinda zan cire miki, ki yarda dani" Haka naki yarda sabida ina tsoron kar ya san da cikin ya cire min, tunda ya fahimci bani da yancin nayi ciki dashi. Karshe guduwa nayi na barshi, dake ya san kan duniya yaje ya samu Abba da maganar yana son fita dani domin lafiyata, babu yadda Abba ya iya haka ta dawo cikin gidan ya gayawa Umma ai kuwa na saka musu kuka, rarrashina yake dakyar suka shawo kaina, na amince amma tsoron kar ya tab'a min cikin ya sani kasa sake jiki, haka ta kira matar shi ya gaya mata kome, tayi murna sannan ta saka ya hada mu muka gaisa. Washi gari. Muka nufi London. Jirgin Emirates muka samu, sai da muka isa dubai, sannan muka huta a nan naga take taken shi dan bai san ina da cikin ba har yanzun. Yadda yake murza nonuwata, ya sani narke Mishi a jikin shi. Ban iya tabuka kome ba, ba dai da yazo zai nemi shawara nace mishi. "Abinda kafi kauri kenan, kana son mace amma baka son haihuwa da ita, dan haka ka kyale ni cikina bai da lafiya." Ya fada ina ture shi, baki daya sai da ya zuba min ido, ya rasa gane min gashi cab'a mishi magana nake son raina. Haka ya hakura duk jarabar shi har muka bar abu Dhabi. Ranar Monday da yamma muka sauka a Birtaniya, Mai Kano yazo ya dauke mu, kamar zai fasa ihu dan murna, haka ya kai mu gidan shi, sannan muka huta, bayan an kawo min abinci. Naci na koshi. Kafin muka muka sauke salollin kan mu, kwanciya nayi na kira Umma nayi ta narka mata shagwaɓa, bayan na gama da ita nakira Abba shima haka. Kafin na kira yayuna har su biyar na gaishe su, kafin na kashe wayar washi gari na kira sauran. Tun hudu na asuba muka tashi sabida yinwa da ya tashe ni, haka suka hada min abinci, na ci bayan na idar da sallah na koma na kwanta, ko wanka ban yi ba. Karfe goma na safe na farka ina kwance a jikin shi. Babu riga a jikina. Shafa kirjina yayi yana murmushi. "Ina kwana Gimbiya Buhayyah" "Lafiya" na fada tare da juyawa na zira kafana a kasa. Kafin na saka takalmin ban ɗakin, na nufi ban dakin wanka nayi tare da brush na kuma fitowa na samu ya kawo min abinci. "Wannan cin abincin naki ba lafiya ba." "Amma ai a cikina nake zubawa naka ne?" Na tambaye shi a tsiwa ce. "Allah ya baki hakuri" ya faɗa take.naji kunya ta kama ni, fuska nayi na cigaba da dura abincina. Lokacin da na gama na shirya muka nufi asibitin, bayan an gama min gwaje-gwaje, sannan aka dawo dani dakin. "Yallabai cikin jikinta wata hudu da kwanaki, amma bakin mahaifar a rufe take sabida yadda cikin take niman hanyar fita, sai ta kula domin idan tazo haihuwa sai an bude mahaifar." Rike hannuna yayi sannan ya kira Mahaifiyar shi ya gaya mata, sannan ya kira Matar shi ya gaya mata ya kuma kira Mufeedah ya gaya mata har muka yi waya da ita. Haka ya gayawa Mai Martaba Sarkin Tankara ya kawo ni haihuwa. Ya kira Mabrooka tare da cewa ta kai yaran Abuja maza ta biyo jirgi, tazo mu zauna tare. Natashah kuwa turata yayi Abuja ta zauna da su Umman shi, wani irin kulawa yake bani tunda ya san cikin yana raye a jikina,. Haka yayi ta ina ina sani, har Mabrooka ta iso, gidan shi da yake nan London dan bai sayar ba, ya barshi idan suka zo hutu su sauka a gidan, daya side din ne ya bada hayar shi, ba karamin dad'i yayi min ba, dan haka dakuna hudu ne a gidan. Biyu a sama biyu a kasa, wani irin kulawa suke bani daga ita har shi, cikin kamar jira ake a san dashi kawai ya fito sosai. Kullum muna hanyar motsa jiki, idan ka ganni sai ka sha mamaki kayi wani irin kiba, gashi kun san Oga Aliyu babu sauki, yana samun faraga zai nemi abun. Kullum muka zauna a falo muna hira Yana matsa min kafana, ita kuma Mabrooka tana kaiwa da komowa, dab abin tab'awa aikin ta kenan sai nace mata. "Aunty zauna ki huta" "Tab muna jiran twins zan zauna na huta ai nida hutu sai kin haihu sun kai wata biyar zan huta." Dariya nayi nake kallonta babu ruwanta yanzun. "Wata biyar lallai akan me?" "Sabida Yarana ne, Ni na dace da kula dasu." "Toh wallahi ina haifan su, zan tattara miki kayan su, ku kare kalau" "Sai dai na kuma loda miki wasu, tunda Allah yayi min lafiya nayi ta durawa mata ciki abina kema Mabrooka saura ke, ki gama hidimar ta na daura miki yan uku.... 7/19/21, 11:35 AM - Buhainat: "Don Allah rufa min asiri, a haka ma ya nakare balle ka hada min zafi biyu kai ko tausayin mu baka ji, daukar ciki babu sauki fa, da maza ake bawa rikon cikin da ka sha mamaki domin duk wata tara zaka haihu" Ta faɗa tana dariya, matsa min kafa yake yana murmushi. "Queen Been, kinji ko? Wai wai duk bayan wata tara zan na ajiye mata yan dagwai dagwai, sai kace injin" Daukar pillow nayi na maka mishi ina hararan shi, tare da cewa. "Baka da kirki, wato mune zamu ta zuba maka haihuwa kamar awakai kai kuma kana gefe cikin mulki kana murmushin mugunta, toh ba damu ba, sai dai ka kara aure ka cika mana ta huɗu amma dukkan mu hutawa zamu yi sai ranar da muka dawo aiki" Wani narka fuska yayi yana kallon mu. "Yanzun hade min kai zaku yi?" "Me zai hana? Tunda mu ma. Ba son iyayen mu suke ba, kaji ka da wani zance, babu mai maka haihuwa sama da biyar." "Idan na kama ki sai na zane ki da bulaliya na." Ya fada tare da cire agogon shi, alamar zai shiga sallah. "Aunty Mabrooka kinji shi ko?" Na fada tare da tura mata baki, "Kyale shi can ta matse mishi" ta faɗa tana dariya, Babu laifi amma zaman mun gwanin ban sha'awa, muna girmama junan, kuma ta gefen shi yana ƙoƙarin mana adalci, muna cikin haka Ya gaya mana Yaran da Natashah zasu zo. Duk da ba wani abu bane, amma daga ni har Mabrooka mun ji babu dad'i, haka muka shiryawa zuwan su. *** Shiru Bashir yayi yana kallon mahaifin shi, sannan yace mishi. "Matsalar ba anan take ba, bana son damuwa wallahi kuma yana cikin binciken ake turo min gargadi akan babu ruwana da abinda ya shafi Asad, idan wani abu ya same ni kar nayi kuka da kowa nayi da kaina. Abba duk me bibiyar rayuwar shi yasan abinda yake yi, wallahi na razana. Domin kuwa sun gaya min abubuwa da yawa akan shi, don Allah Abba ku taimaka mishi, yadda ba zasu cutar shi ba." "Nima na jima ina mamakin wanda yake bibiyar rayuwar shi, amma Insha Allah yana dawowa kome zai zama tarihi" karshe ya cigaba da rarrashinsa, tare da nuna mishi kome mukaddari ne, kawai dai hassada ce irinta mutane. *** Ranar talata. Da safe su Natashah suka sauka a garin London, duk da tana zuwa Dubai sai dai bata tab'a tsammanin haka London yake ba, koni zuwa sai da nayi kauyanci amma Alhamdulillahi. Daga zuwa na, na fahimci garin dake nuna fita sosai. Nice na shiga nayi duk abinda zamu yi, na girki nace Aunty Mabrooka ta huta, duk da bata huta ba, tare muka yi ta aiki. Har suka iso. A hankali nake takawa ina saka yan kunne na. Suka shigo, "Assalamun Alaikum." "Waalaikumun Salam, barkan ku da zuwa.". Shigowa yayi tare da kallon zai min magana, kawai ban san me na taka ba, wallahi kawai na tafi zan fadi. Tare ni yayi ya na fada a kirjin shi, tare da sauke ajiyar zuciya. "Alhamdulillahi, Ban fadi ba" na fada ina kallon shi. "Kiyi a hankali mana, karki janyo min magana." "Sannun ku da zuwa" "Ashe an ganki a ina kika shiga?" Ta faɗa tare da kallona,, tana kallon cikin jikina. Murmushi nayi sannan nace mata. "Kinsan kowa ya dora miya, sai ya nemi abin kad'i, balle kuma ni da nake da abin kad'awa har da girkawa." Na fada mata ina murmushi. "Ai haka ne fa,Masallacin kura, ba a baiwa kare limanci." "Hmm! Waye ya gaya miki birnin kura akuya bata talla, ai me abun fada shi ya shiryawa abin maidawa, idan kin gama ki haura sama dakin na biyu, shine naki zaki sami kome, Yarana ku nufi dakin can nawa ne, ku huta." Na nufi kitchen, na dauki abincina da Aunty Mabrooka ta dafa min, murmushi nayi na nufi hanyar waje, zama yayi a kusa dani. "Kinsan matsayinki kuwa?" B'ata rai nayi ina cin abincina. Daura hannun shi yayi akan nawa. "Kina da da daraja da yawa, don Allah karki biye mata kusa mu matsala." "Iskancin da aka yi min da ne ba zan dauka ba, idan da an dake ni yanzun babu wanda zai gaya min magana na kyale shi, Yawwa koma dan waye sai na tsayar mishi." Na fada ina mik'ewa, "toh don Allah kiyi hakuri ban da rigima" cikin kunkuni nace mishi.. "rigima kan yin shi zanyi wallahi, sai dai idan mutum bai tab'a ni ba" na fada ina hararan shi. Lallab'a ni yayi tare da raka ni d'akina, haka na yiwa yaran wanka bayan na basu kananun kaya sun saka nace musu. "Ku haura first room zaku ga Mommy dinku" "Toh Aunty Buhy" suka fada. "Kids daga yau ita ba Aunty Bane, ita sunanta Mami, Maman Aanisah kuma Maama. Kunji yaran kirki maza kuje ku huta". Suna fita ya tako har zuwa gabana, "Bee" "Please bana son ciwon kai" na fada ina mike kafana, riko hannuna yayi tare da zauna dani, "Me yasa kike jin haushina? Kiyi hakuri ba zan kuma ba kinji, nasan nayi laifi amma hukuncin yayi tsauri dayawa, wallahi bana jin dadin yadda kike horani a dakinki nan" Rike hannun shi nayi, ina kallon shi kafin na janye idanuna a cikin na shi. "Shi kenan ka bar bani hakuri, babu dad'i ne kawai daga zuwa zata haifar mana da damuwa," Rungume kaina yayi yana murmushi, "Ina tare dake babu wanda zai haifar muku da rikici, karki biye mata, abokin magana take nima, don Allah karki bari shaidan ya tunzira ki." Haka yayi ta rarrashina, tare da gaya min magana me dad'i, har muka iso inda ba zan iya hana shi ba. Sai dai kash cikin jikina yayi min cikas domin baya barinsa ya dake dani ainun. --- bayan sallah la'asar muka fito, shi kuma ya nufi dakin Natashah. Kallon shi tayi tana shirya Yarta, "Sai yanzun yar Sarkin Kano ta Barka ka fito? Na zata rike ka zata Yi baki daya, sai naga ashe duk jarabarta haka zata barka" ta faɗa tana gyarawa yarinyar ta, zaman kayan ta, sannan ta fasa mata turare suka fito, bai ce mata cikanki ba, haka suka fito. Na samu yaran sun ci abinci har sun fita wasa, itace dai bata ci abincin ba sai da muka fito. Kallon juna muka yi da Mabrooka, "Maman Uku" "Insha Allah kece zaki dauki uku bani ba," na fada ina zama a kujeran da ta ja min, mamaki ya kama Natashah, ganin yadda muke hira tare da tattaunawa. Haka muka ci abincin baka jin maganar kowa sai ta cokali, muna gamawa muka dawo falon anan ne yayi mana nasiha da kuma muhimmancin rayuwa da zaman lafiya, kuma Alhamdulillahi mun fahimce shi. Nan ya raba mana kwanakin mu, sannan ya fara daga kan Natashah, bayan mun gama abincin dare nida Mabrooka, muka zauna a falo muna kallon tare da hira. Tun bayan sallah isha da ya jamu, suka shiga cikin basu fito ba sai karfe tara saura, lokacin munci abinci mun bar musu. Namiji dan baban shi, babu ruwan shi, sai dai daga Yadda yake cin abinci zaka Fahimci yana mugun jin yunwa, sai da ya cika cikin mu, aka cigaba da hira tana gamawa ta wuce sama, babu wanda ya damu da ita sabida kuwa kowa takanshi yake, hira muka bude domin yaran mu sunyi barci. Nice na fara mik'ewa lokacin da ta fito tana kallon shi da wata Mahaukaciyar rigar barci. Tsaya mishi tayi a kai tana magana. "Ya Asad kasan dare yayi kuwa?" "Eh na sani" Mik'ewa Mabrooka tayi tare da nufar hanyar d'akinta, kafin kace me duk mun watse mishi, dakyar ya mike tare da bin bayanta. Tunda suka shiga suke Abu daya, baki daya ya gama gajiya, kamar ya gudu ya bar gidan, haka har gurin asuba, kafin ya damu barci. Natashah irin jahilan mata nan ne,.marasa tsoron Allah, tunda taxo ta cika cikinta da magungunan mata, bata san kanta take cuta ba. Dan haka tayi ta addabar shi da jaraba, ko ya dauka sai ta kuma tab'a shi yadda zai sake mik'ewa cur, kafin karfe hudu dai da ya haɗa mishi coffee, a nan ta zuba mishi wani maganin da ta sashi karfi har kusan Asuba kafin ta kyale shiga barci, dakyar yayi Sallah Asuba ya dauko ya gudu dakin shi. Ita damuwarta matukar zai cita toh bata da matsala dashi, dan haka a kwana ɗaya da yayi mata, ba karamin matsanancin ciwo bayan shi yake ba. Domin kuwa bayan shi yayi mugun ciwo na fitar hankali, haka ya sauka a dakin Mabrooka, ranar barci yayi domin ya gaya mata bayan shi na ciwo, haka ya gama kwana dayan shi da zazzaɓi me zafi, sakamakon wancan maganin da Natashah ta saka mishi, ranar girkin Buhayyah kuwa. Tunda naga ya wuni bai fito ba abinci ma dakin ake kai mishi nace mata. "Kinga ya zauna a dakinki sai yaji sauki ni kam babu abinda zai min." Bata so ba, amma naci karfinta da baki, wasa wasa sai da muka dangana dashi ga asibiti fa, anan suka gano maganin karin karfin maza ya sha, kallon shi muka yi cikin mamaki muke kallonshi. "Yaushe ya fara sha?" "Baya sha, sai dai idan an bashi yasha matar shi ta dafa mishi tea cikin dare dan anan tabar kayan, nice na gyara kitchen ɗin" "Allah ya kyauta nace mata," haka muka gama tattaunawa tare da zama jikin shi, tabbas wannan shine tashin hankali, haka dai abin babu dad'i. Komawa muka yi gida, tare da kwana washi gari. Tare muka kawo mishi abinci. "Barka da safiya Honey" Inji Mabrooka, murmushi ya sakar mata, sannan ya mika mata hannu, ta girgiza mishi kai tana faɗin. "Ban san ya akayi tayi barci ba amma ta gini buƙatar ka" ta faɗa tana nuna mishi ni. Bude min hannun shi yayi. Na isa gurin shi har da guntun hawayena. "Ya isa mana" Ya fada tare da shafa bayana. "Sannun kinji" "Ya jikinka?" Inji mabrooka, "Da sauki sosai" "Allah ya baka lafiya" inji Mabrooka, haka muka wuni muna ririta shi, sai yamma Natashah suka zo da Mai Kano, da Yaran, haka muka yi ta hira, zuwa wani lokaci suka ma sallame shi. Muka dawo gida. Daga nan na mishi bayanin yanayin shi, da kuma kiyayye maganin da aka bashi, bai ce kome ba amma yasan Natashah ce zata bashi ya sha. Da dare bayan ya kwanta ta biyo shi dakin shi. "Baby kayi hakuri wallahi ban san cewa zaka samu matsala da maganin ba da ban saka maka ba." "Dama ina zaki sani? Tunda ba lafiyarki bace, kinci darajar Abba tabbas da na gama zama dake kenan, kuma daga yau idan zaki sha maganinki ya tsaya iya kanki karki kara min abinda zai kashe ni, bana so karki kuma" Kamar da gaske taji shi amma sam bata ji fadar ba, kawai haukarta take yana gamawa ya fita tana bata rai, tana isowa falo. "Duk bakin cikin dan kaza bai zai ci dan shawo ba, duk abinda zayi da kalan dangi da zaku yi sai ku nida Aliyu mutu karaba" Bamu d'aga kai ba balle ma har mu fahimci wai damu dake, sai da ta tafi sannan na sake murmushi ina bin bayanta da ido, Umma na tayi gaskiya da tace ba zata bani maganin mata ba, domin ba rike min aure zai yi ba sai tashin hankali. Nasan ina cikin mata mabukata, amma bana jin a raina zan iya shan wani abu da zai cutar da lafiya ba, har da lafiyan mijina. ---- Haka muka koma amsar duty tunda koda ta bangare na ne, ba wani abu muke yi ba, sai ma kamar gudun mu yake, yi. Abinda bamu sani ba, shine maganin ta kasara lafiyar shi fiyye da yadda baku zato domin. Sai ga namiji har namiji toh alkalamin shi baya aiki, itama kuma kamar zata haukace domin ita gama shaye shayenta, babu abinda zai tsoma mata haka ta fara fushi da fada ita zata bar garin tunda bai da wani amfani, idan ba rashin adalci ba ai ba haka yakewa matan shi ba itace da baya kaunar..... 7/19/21, 11:35 AM - Buhainat: 4️⃣3️⃣ Ai ba haka yakewa matansa ba, kawai dan baya kaunarta, shi yasa baya kwana da ita amma matan shi da yake kauna ai biyo shi dakin shi suke dan haka a fusace, ta bar dakin tare da alkawarin bata kuma shiga turakar shi ba, (hmm maji magani matar maji taki taki fadar maji) Da hasken gaske ciwo ne ya kama Aliyu, domin kuwa sai da aka mishi aiki a mafitsaran shi tukun. Satin shi biyu aka sallame shi, ya dawo gida, bayan nan ne Natashah ta koma Nigeria, muka cigaba da kula dashi tare da bashi duk wani kulawar da ya dace. *** Bayan wata uku. Cikina ya tsufa sosai, dakyar nake cire kafana. "Sannun Kinji" murmushi nayi musu sannan nace musu. "Yawwa." Ina shan kankana, "Ina son na idan kin haihuwa ba zaki wuce kwana biyar ba zamu koma gida, Abba yace a Kano za ayi suna" Kallon shi nayi kafin nace mishi. "Allah ya kai mu lokacin" "Amin Ya Allah, kinsan cikin ina ganin sabida abinda ya faru ne yasa ya koma baya, shi yasa Yanzun ne ya cika wata takwas." Hararan shi nayi domin ya fara bani haushi, na tsani ace min wai cikin ya koma baya. "Babu bayan da ya koma kawai dai lokacin shine bai yi ba, amma idan yayi Insha Allah zan haife shi, ina jin yadda nake kokarin zama dakyar tashi da bismillah zaka ce ya koma baya, ko gaba ne Insha Allah na kusan haifan shi." Sake baki suka yi suna kallona, kafin Mabrooka tace mishi. "Masu ciki basu cika son ana gaya musu haka ba, dan haka a kiyaye gaba." "Ai na gama fada bani kuma." Dauke kai na nayi daga gare shi, wallahi na gaji da cikin jikina, kawai babu yadda na iya ne fa na cire shi na huta, shima kuma ya fahimci haka ko nace sun fahimci na gama gajiya da cikin. Matsa min kafa yake idanun shi yana kai na. "Me yasa kafaffunki suke kumbura?" "Sake min kafana" na gaya mishi ina hararan shi. Sakewa yayi yana murmushi tare da cewa. "Allah ya baki hakuri" "Amin" na fada a zafaffe. Murmushi yayi sannan yace min, "Kome nayi haushina kike ji?" Ban kula shi ba, na mike tare da barin falon na koma daki na kwanta, ƙarfe takwas na dare na fara jin ciwon baya kad'an kad'an. Tun ina daurewa, har na kasa amma ban fita ba haka na cigaba da zama. A d'akina koda ya shigo ya same a kwance bai kawo a ranshi nakuda nake ba haka ya sumbaci gefen hannuna ya gyaran min kwanciya ya fita, yana fita kamar ya dawo da ciwon na fara bala'in ciwon kamar xan mutu. Har kusan karfe hudu lokacin naji wani irin ruwa ya zuba da karfi,. Dakyar na mike ina jin kamar kafana ba zata motsa ba, naja dakyar na bude kofa. Bakin kofar shi na nufa na buga da karfi, lokacin ina jin wani abu na shirin fasowa ta kasa na, sake buga kofar yasa shi fitowa babu shiri, yana bude kofar ina rike kafar shi da mugun ƙarfi na sauke ƙatuwar ajiyar zuciya, wanda yayi daidai da fadowar abu daga kasa na, tafiya nayi zan zube ya kuma rike ni, sake wani jin wani murɗa yasa Ni cizon bakina, tare da k'amk'ame shi, a hankali wani babyn ya kuma fadowa, kallon juna muka yi, lokacin da na sake wata ajiyar zuciya. Da Karfi ya kira sunan Mabrooka, itama ta fito afujajjan. Ta sauko.tana zuwa ta dauki koma d'akina ta dauko kayan da zamu tafi asibiti, shi kuma ta rike Ni tare da shigar dani dakin ya dauki wayar shi ya kira Number asibitin, kafin mintinan ƙalilan sun iso har cikin gidan, suka zo aka gyara min jikina da na yaran. Allah Sarki baya taso hankalin shi yana kaina,.har nayi wanka tare da shafa min mai da bani tea da magani, na kwanta. Duk wani abinda ya dace sai da suka kammala shi a daren, kafin zuwa garin yawaye, an gayawa dangina da sauran mutane, dama tun wancan watan aka cire min robar bakin mahaifan. Saboda yadda na fara nakuda a tsayayye. --- Kwanan mu hudu muka dawo Kano, dan Iyayena sun ce ba zan koma dakina ba sai an yi min biki kamar kowacce Y'a, shi yasa aka hada a sunan, sannan aka rike ni sai nayi arba'in abisa al'adar Hausa. Haka na cigaba da samun kulawa daga iyayena da yayuna. *** Tankara. Lokacin da ya dawo, kwanan shi biyar ya wuce Abuja, shi da matar shi, wacce kamar ya sani domin ya sara mata baki a hankali take laulayi, me cikin jiki.dan haka ya barta a Abuja tayi fama da kanta, shi kuma ya dawo Tankara, ya mai da hankalin shi kan Yanayin kamfanin da u bude, bayi zaman gida kullum yana fita. Wani lokaci kuma sai dare yake dawowa. Ya gama kome na tunkarar mutanen da suka sako shi a gaba. ....... Kallon Mother tayi sannan tace mata. "Ina son zuwa gurin Yar uwata a Kaduna gobe Insha Allah zan dawo." "Toh Allah ya kai mu, ince kunyi magana da shi?" Tambaye ta,. "Eh munyi dazun jiya ma munyi" "Toh Allah ya tsare" Ta faɗa tare da mai da kanta gurin Alkur'ani da take karatun shi. Bayan tafiyar ko minti talatin ba ayi ba, aka kira Number Mother. "Kece Surukar me wannan wayar?' "Eh nice lafiya?" "Hmmm! Yanzun aka wasu yan bindiga ne suka harbeta tana babban asibitin Abuja.." Salatin da take yi ne ya fito da Moddibo daga dakin shi da shida Papa, suka nufi asibitin. A hanya suka kira Aliyu. Kamar zai haukace haka yake ji, ko awa biyu ba ayi ba, sai gashi nan ya iso garin Abuja. Bai tsaya wata wata ba, ya dauki Bashir, suka tawo Asibitin. Ganin halin da take ciki,.yasa shi lumshe idanun shi. Kafin ya bude akan Bashir suka fita. Koda suka shiga mota murmushin takaici Aliyu yayi sannan yace Mishi. "Ka gayawa Uncle ya isa haka? Mata ta da ciki yake niman rayuwarta? Meye aka yi akayi mulki? Uncle Dan Rimi yayi min abubuwa dayawa, dan haka bana son na harzuka balle na kai ga ramawa, mulkin Tankara kuwa bana bukatar shi saboda tsoron kar na rasa ahalina tunda abin ya koma kan Mabrooka." Jikin shi ne yayi mugun sanyi, a hankali ya bude baki tare da cewa. "Ya aka yi kasan cewa shi yake niman rayuwarka?" Ajiyar zuciya yayi sannan ya kalle shi yace. "Kana son na gaya maka ne? Ko kana son kaji abinda zai tarwatsa maka tunanin ka?" Flash back... In 1940 Kakan Alhaji Ibrahim Amin danrimi. Shine mutum na uku da ya tab'a shiga birnin ƙaisa,, garin da yake dauke da biranen aljanu. Lokacin da ya isa fadan Sarkin Aljanun, aka mishi iso ya zauna. "Barka da zuwa Bakon mu, meke tafe da kai?" Wani daga cikin manyan da suke tare da Sarkin. "Nazo ne mu had'a kai muyi mulkin guri guda." Kallon Sarkin su suka yi. Sannan suka ce mishi, "A'a Bama bukatar haka mulkin kasar mu ya ishe mu ba sai mun hada da mutane ba," Kallon su yayi sannan yace musu. "Zan baku damar nazari zan dawo idan aka kwana biyu." Sanan ya bar su, shiru Sarkin su yayi sannan ya zauna yana nazarin da muhawara tsakanin su. "Zamu yarda da bil Adama a cikin mu ba, domin basu da amana, kuma karshe zasu yi amfani damu ne gurin mulkin su" Inji wasu daga cikin manyan fadan, "Insha Allah ba zamu basu hadin kai ba, koda ya dawo" suka fada tare da yanke hukunci. A cikin fadar akwai munafukai, dan haka suka zame jiki suka nemi Alhaji Amin Dan Rimi,.suka yi magana dashi. Shi kuma ya kuma zuwa bayan kwana biyu. Zama suka yi bayan.ya gaishe su yace musu. "Yau ma kamar wancan karon na dawo muku" "Kayi Hakuri ba zamu iya hada mulkin mu da kai ba, sabida haka kamar wancan karon ba mu amince ba" Mik'ewa yayi ya tare da cewa. "Toh shikenan." Ya fada tare da barin garin baki daya. A lokacin yana son karfi da yaji a bashi mulkin tankara nez shi yasa yake ta bin hanyar da zai samu, da shi da wasu manyan mutanen cikin fadar tankara suka koma garin akan musu magana na karshe su kuma aljanun suka razana su, tare da koran su. Abu yayi musu ciwo, dan haka suka zauna tare da shawarar yadda zasu kama su a hankali. Haka kuwa ka yi suka samu wani shaidanin boka, ya kama musu aljanun baki daya, cikin shirin kota kwana bayan an bautar dasu. Ta hanyar amfani da karfi sai dai kuma duk da haka, bai basu mulki ba, sai ma wahala. Bayan sun kame su, sai ya kasance sun samu karfin mulki na fitan hankali, su basu mulki amma suna da damar nad'a duk wanda yayi musu, sai abun ya zama kamar Tsinuwa ce, domin kuwa babu wani da zai tunkari mulkin matukar basu son shi sai ya mutu. Haka suka yi ta gadar da mugun nufinsu akan jinin su, ga bin bokaye da malamai, a garin binsu sune suka samu labarin mulkin zai fita a hannun mutane a suke so, zai koma hannun mutanen da suka yarda da Allah. Bayan shekaru masu yawa, har zuwa yanzun da Sarki Abbas ya gabatar da Aliyu a matsayin shine majiran gado, haka ya mugun daga musu hankali. ..... "Tun daga lokacin da aka hana Zuri'ar mu mulki na fara bincike sai na samu daga cikin dalilai akwai bautar da Aljanun da ake yi,.sannan na biyu Zuri'ar dan Rimi sun fi kowa aikata laifukan cin zarafin wasu jinsin halitta,dan haka na fara bincike akan Zuri'ar Shamaki, anan na gano cewa idan har zasu kwana su wuni babu me yarda suyi mulki. Uncle Danrimi yana amfani dani ne dan bukatar kanshi, ban tab'a sanin cewa yana da hannun akan abinda ya faru da mu da kuma abinda ya faru da ni kwanakin baya ba, sai bayan da na kama ola, ya gaya min shi yake sakawa yana Aikata min mugun aikin shi, sannan na kuma fahimtar baya kaunar dukkan abubuwa da yake min kawai Pretending yake. Wannan abin yayi min zafi, yanzun kuma mata na da ciki? Ka gaya mishi ya isa haka, nasan baka sani ba, kuma baka da hannu akan abinda ya faru dani, shi yasa ranar da Mufeedah ta kawo min kai gidana da yake can naga mamaki akan fuskarka. Sannan ban kuma tsinkawa ba sai da naji ashe har aurenka da Mufeedah ya haramta aurenku bai ishe shi ba, ya tafi har Kano yayiwa Sarkin Kano gargadi, Ashe ya ma rigada ya amsa min auren Yar Sarkin kano. Me Fahimci baka da hannu a cikin abinda yake faruwa dani ne ta hanyar gane haka ne, yasa na kuma damka maka binciken, sai na fara Fahimtar Mahaifinka yana bibiyarka, tare da tura maka sakon ka fita daga binciken da kake min. Wallahi ban tab'a jin ko dar na cutar da kai ba, sabida kai abokin yaranta nane, sai dai na fahimci yana amfani da kai sanin abinda nake, shi yasa zaka lura da janye maka da nayi, Mahaifinka ne amma sabida kai na d'aga mishi kafa, idan ya kuma wani ganganci akan Iyalina zan haukace idan na haukace kuwa ba me taro ni sai Allah, shi yasa bana son haukar ta kamani dan bani da dad'i sam, idan da Mabrooka ta mutu me zai ce min? Yazo min ta'aziya ko me? Bayan shi yasaka aka kashe min mata ta? Wallahi na sha mamaki da na gane Uncle Danrimi shine yake niman hanyar halaka ni sai naga kamar kashe kaina nayi da kaina, me yasa bai gaya min mulkin yake so ba, amma lokaci guda ya sauya daga yadda nasan shi zuwa yadda yake. Koda yake jini yafi ruwa kauri, zai yi haka ne domin gadar mishi da abinda aka yi, ba zan lamunci cutar da Iyalina ba, ba zan dauki gangancin ba, duk abinda zai yi yayi amma ban tab'a min mata na da Yarana..... 7/19/21, 11:35 AM - Buhainat: 4️⃣4️⃣ Bana son abinda zai raba zumuncin shi yasa nake gaya maka, shi kuma Mahaifinka ne, duk lalacewar shi naka ne, idan wani abu ya same shi ta sanadina ba zaka yafe min ba. Amma ni waye zai bi min hakkina? Waye zai gane abinda Ake min zalinci ne? Mata na da Yaron cikin ta na four weeks ya zaka ji idan kai ne? Bana son abinda zai tab'a zumunci, shi yasa na gaya maka amma billahi azim zan dauki kowacce irin mataki akan shi sabida bana tsoron kowa sai Allah. Idan kuma yaga ba zai daina ba, tabbas mai laya ya kiyayye mai zamani, dan zan bashi kyautar da bai zata ba." Daga haka ya fita a motar domin ranshi ya kai kololowar baci. Murmushi yayi sannan yace mishi. "Karka damu zan duba kome a tsannake, amma ya fita a rayuwata." Ya fada tare da juyawa ya koma asibitin. Yana shiga ya nufi dakin da yake kwance ya zauna a kujeran da yake kallonta, ya riko hannunta. Ya sumbata sannan ya cigaba da kallon yadda take zubda kwalla ta gefen idanunta. "Insha Allah zaki samu sauki, ina tare dake, ba zan tab'a juya miki baya, ina son ki sosai" Tausayin rayuwarta yake, baya son ya rasa uwar Ya'yan shi, kwalla ce ta zubo mishi. Kamar yadda yake jin har abada ba zai samu macen da ta kaunace shi kamar Ita, ba zai tab'a samun macen da ta zauna dashi babu soyayyarta a zuciyar shi sai ita. Yasan shi da Buhayyah lokaci guda suka fada kaunar juna, amma ita wannan tana ganin shi taji a ranta ta sami abokin rayuwarta, bai tab'a kawowa yau zai zubda kwalla ba sai yau, da yake kuka domin ya rayu ya gaya mata yadda yake kaunarta. Kamar ba namiji ba yayi kuka saboda kaddarar shi ya kawo shi inda bai zata ba, bai tab'a kawowa yau sabida mulki zai rasa farincikin shi ba sai akan fuskar ta. Koda Buhayyah ta b'ata bai yi kuka ba, amma yau ganin halin da Mabrooka take ciki, yasa shi kuka sosai, dan haka ya kira mai martaba ya gaya mishi abinda yake faruwa, baya son d'agawa Iyayen shi hankali. Amma kuma ALLAH yana tare da shi. Haka ya kira Buhayyah ya gaya mata. Domin an sanyawa yaranta sunan Ahmad da Muh'd, suna kiran su da Ayaan da Ayaaz, yana gaya mata, kuka ta saka mishi. Haka ya kashe wayar. *"* Lokacin da ya gaya min abinda ya faru, kuka nayi ta mishi ina ji kamar nice a halin da yake ciki. Ajiye su Ayaan nayi tare da cewa. "Ummana Mabrooka an kai mata hari don Allah ki taimaka min na isa gurin su, wallahi yana cikin kadaice sosai. Yana bukatar wani kusa dashi. Kuma nasan ni ce na dace na zauna a kusa dashi." Ganin yadda nake kuka yasa ta ce min. "Zaki amma zaki dawo, domin gaishe su zakinyi sabida har yanzun jikinki bai yi kwarin da zaki tafi wani guri ki zauna ba." Gyada mata kai nayi, sannan shiga hada kayana, ina kuka sabida tausayin mijina, kai jama'a umma tace. "Kiyi hakuri mana, Insha Allah zaki tafi ai ba kwana nace zaki yi ba da kike hada kayan ki da na yaran" d'ago kai nayi na kalle ta cikin kuka nace mata. "Wallahi na rude ne, Ummana yana cikin tashin hankali da damuwa shi yasa amma na nutsu." Murmushi tayi sannan tace min. "Karki damu Allah yana tare su, ki daina damun kanki." Gyada mata kai nayi kawai, amma tabbas mijin da kishiyata suna cikin damuwa, dan haka na zauna na ci kuka. Sannan na kwanta a kusa da yarana. *"* Cikin kuka ya kifa kanshi a jikin motar shi, yayi kuka ya kuma yin kuka, domin bai tab'a zaton Mahaifin shi yana cikin masu yunkurin kashe Aliyu ba sai yau, duk da yasan cewa mahaifin shi yasha tambayar shi, ina Aliyu yake. Ina zai je, me yake yi yau, irin wand'anan tambayoyin ya zata kawai sabida damuwar da yayi da Aliyu ne ashe sabida zai kashe Aliyu ne. Yayi kuka karshe kan shi yana sarawa ya ja motar shi ya bar gurin. Bai san inda yake tafiya ba, kawai tuki yake, sai da yaji kamar an kwace motar a hannun shi, ko kafin ya dawo hankalin shi ya afka mummunan hatsari wanda kafin kace me motar ta kama da wuta. Dakyar aka samu yan kwana kwanan da suka kashe motar, aka dauke shi ya gama jikata aka nufi asibiti da shi. Koda suka isa Rai yayi halin shi, A labaran Duniya Aka saka hoton motar da kuma yadda aka yi hatsarin take hankalin Alhaji Ahmad ya tashi babu shiri ya nufi asibiti shi ya kira Alhaji Ibrahim Amin Danrimi ya gaya mishi hatsarin. Zasu dauki Bashir zuwa Tankara, yana fadar haka ya kashe wayar. *"* Zaune suke Galadima, Turaki, Waziri da Danrimi. "Yaron nan ya kamata mu ga bayan shi" inji Galadima. Kallon su Yayi sannan yaji wayar shi tayi kara, dubawa yayi sannan ya dauka. _Abba Me yasa ka aikata abin zai sani jin kunyar ALIYU ASADULLAH? Abba meye Aliyu Asadullah yayi maka? Don Allah Abba ka kyale shi tunda yasan kana bibiyarshi Abba matar shi suka harba me yasa kake aikata laifukan cin amana a boye? Yau Aliyu da bakin shi ya gaya min yasan kai ne kake aikata mishi haka amma ya kyale ka sabida ni! Don Allah karka kuma cutar dashi babu ruwan shi, don Allah ka rayu cikin aminci da salama mana, Abba ka yafe min Nagode sosai Allah ya huci zuciyar ka_ "Sai na kashe Aliyu yau ni zai kunyata a gaban Bashir? Yaron nan bai tab'a sanin halina ba amma lokaci guda Aliyu ya gaya mishi nike bibiyar shi, yaron." "Toh ya kama ta kan kaci kaniyar shi" "Wai dan a. Harbi matar shi ne ya tsare BASHIR shima da rashin sanin ciwon kai yake damuwa akan shi.". Ya fada tare da jin faduwar gaba me mugun karfi. Har aka yi magarib suna kulla Sharri sai ga kiran Alhaji Ahmad, akan zai kawo Bashir. Bai yarda ba sai da ya tabbatar mishi da cewa tabbas Bashir ya mutu. Nan ne ya fashe da kuka, tare da zaman dirshan yana tuna abinda ya gaya mishi. "Abba a duk lokacin da naga kana yawan tunani sai na ga kamar kana cikin mutanen da Allah yayiwa baiwar fikra ce, don Allah Abba kayi ta nusar damu hanyar da ta dace" Ire-iren waɗannan maganganu idan ya tuna kuka yake sosai, a daren aka kawo gawar BASHIR, kuma a daren aka mishi sutura, washi gari Da Aliyu aka kai shi gidan shi na gaskiya. Lokacin da aka binne shi, daga Danrimi sai Aliyu ne zaune a jikin kabarin. "Na zata kana son mulki ba zaka yi kuka akan rashin mutumin kirki irin BASHIR ba? Na zata ba zaka damu da mutuwar wanda bai san kome ba? Na zata kaunarka da duniya ta kai ta hanaka kukan mutuwar Bawan Allah. Na yarda da kai sama da yadda na yarda da kaina, bana jin maganar kowa sama da naka, Ashe hauka nake, ina ta nan waye yake don kashi ne ashe kai ne? Ina niman waye bibiyata ashe kai ne? Amma ga damar nan na baka, domin nasan har yanzun zucuyarka na zata yi sanyi ba, sai ka ji labarin gawata tana dab da shiga rami, wallahi ban tab'a kawowa zaka iya cutar da rayuwata har haka ba, amma babu kome na Barka da Allah" Ya fada tare da barin makabarta, yana share kwalla, domin yasan ya rasa aboki na gari, mutumin kirki. Mutum me addini da sanin ya kamata, mutumin da alkhairi ne ya haɗa su ba sharri ba, shi ya fara gaya Mishi ya auri Buhayyah kar Iblis yayi nasara akansa, shi ya bashi shawaran bincike sosai akan wanda yake kokarin ganin bayan shi har ya amshi binciken. Shi ya gaya Mishi ya tsaya a tankara har ya sami matar shi tana da muhimmanci da daraja a rayuwar shi, shi ya bashi shawarar fita da Buhayyah waje lokacin da aka dake ta, shi ya bashi shawaran tsayawa akan matsayin shi namiji ya tafi da Buhayyah idan aka kwana biyu ya dawo da ita lokacin da bai da lafiya, shi ya gaya mishi ya ji tsoron Allah kar ya b'ata yar mutane shima Ya haifi mace, shi ya gaya mishi yayi hakuri da abinda matan shi suka yiwa Buhayyah wata rana sai labari, ya gaya mishi abubuwa yawan. Ko jiya da zai rasu da yake gaya mishi abinda Danrimi yayi mishi kura mishi ido yayi domin wallahi bai zata haka ba, yana ganin yadda kwalla yayi ta zuba a idanun shi. Bashir ya rasu ya bar mata da tsohon ciki. BASHIR aminin arziki ne ba mutumin banza ba, haka kawai yaji kwalla da wani irin tsoron Allah ya cika mishi zuciya. Haka ya suna a family house din su har aka wuni, yana yi yana waya da Buhayyah. Da ta isa abuja. Kawai wani irin tsoro ne ya cika mishi zuciya yana gudun kar a tab'a mishi mata da Yaran shi. Haka ya kira ta lokacin sun shiga asibitin. Ajiyar zuciya ya sauke tare da Hamdalla ga Ubangiji da yatsare mishi mata da Yaran shi, dan haka yana zaune ya tura sakon a kai ta gidan su, idan ta gama zaman asibitin. ---- Tunda na isa Abuja na samu labarin Mutuwar Bashir na tausayawa matar shi da iyayen shi, sannan na zauna a jikin Mabrooka dan ma Yayarta tazo daga Abuja, Ni kuma Daddyn su Ayaan da Ayaaz ya saka aka kai ni wani gidan shi ya turo min sakon na zauna kafin ya dawo dan zai kai kwana uku nan gaba, dake nazo da me renon yaran ban wani daga hankalina ba, haka muka kwana bayan na ga kayan abinci a cikin gidan, dafawa nayi muka ci, washi gari na wuce asibitin. Ga uban masu kula da lafiyar mu ni da Yarana, haka muka koma asibitin wunin ranar muna asibitin dan ma na tafi da abinci. Muna zaune Yayarta take bani labarin abinda ya faru. "Wallahi tana cikin mota suka harbeta kuma sun gudu, amma insha Allah muna saka ran za a kama su nan da wani lokaci, yan sanda ma suna nasu binciken kuma wallahi wai dan kar ya zama sarki ake wannan rigimar" Shiru nayi ina kallon ta, haka ya yi ta gaya min abinda yake faruwa. ..... Tsayin kwana uku,.kafin aka yi addu'ar uku, da yamma ya gaya min yana hanya, dan haka kafin ya iso na gama kome, nasan idan yazo asibitin zai fara zuwa dan haka ya nutsu na gama kome, ga Umman mu sai waya take min na dawo. Bai shigo gidan ba sai karfe bakwai na dare, murmushi na sake mishi sannan na kama hannun shi muka nufi dakin da nake da yakinin na shine na taimaka mishi yayi wanka, sannan ya saka kayan shan iska, haka na taimaka mishi yaci abinci, sannan yace min. "Ina jin barci nagaji ko zaki taimaka min da tausa." "Ok kayi hakuri na basu abinci sai na zo." Haka na nufi dakin yaran dan dama Umma ta koya min yadda zan kula dasu ba sai na shiga hakkin mahaifin su ba, kuma ta nuna min yadda koda ina shayarwa zan kula da lafiyar su, dan haka na shiga dakin da suke na basu nono har suka yi barci, sannan na dauki madaran da muke basu dan nonon yana kasa musu, na bawa Nanny din su. Bayan na koma dakin da nasan... 7/19/21, 11:35 AM - Buhainat: 4️⃣5️⃣ Wanka nayi sosai, kafin na shirya cikin wasu kayan barci. Na nufi dakin shi, ina shiga na samu yana zaune a jikin allon gado, yana kunna fitila yana kashewa. Na jima ina kallon shi, kafin na haura gadon na kwanta a kusa dashi. Janyo ni yayi yana sauke ajiyar zuciya. "Daddyn Ayaan!" "Na'am" ya amsa min a sanyayye, "Kayi hakuri nasan mutuwar aboki da zafi" "Ba mutuwar shi nake ji ba, yanayin yadda kowa ya harzuka akan mutuwar shi ce, mutuwar da aka so Mabrooka tayi shine ya faɗa kanshi. Buhayyah taya mutumin da ka yarda dashi zai cutar da kai? Taya mutumin da baka da biyun shi zai cutar da kai? Ko Abbana bai san Uncle Danrimi ne yake bibiyata ba sai yau da aka gama Addu'ar uku, yake cewa. "Kamar Yadda na rasa d'ana sabida kai Aliyu sai na baka kyautar da baka zata ba, shi akan shi ya zata a ranshi yake fada,.sai gashi abinda yake ranshi ne yake fada. Kamar Mahaukaci haka yake ta surutu taya ba zan ji wani iri ba. Kinsan Dr Tahir Aliyu Shamaki Kanin Papa su dan Rimi ne suka kashe shi, Mahaifin Halwani. Yanzun haka an dakatar da masu muƙamin cikin fadar. Turaki, Galadima, Wazir, duk an sauke su. An bar wambai, dan sarari, sai Abbana da aka bashi Gsladima. Ina cikin kewa na musamman. Domin na rasa abokina tun na Yaranta." Daura kaina nayi a kirjin shi ina shafawa, kafin nace mishi. "Kayi hakuri Insha Allah kome zai wuce." Janyo ni yayi kirjinshi sosai. "Amma ba zaki koma ba kin dawo kenan?" Ya tambaye shi yana sumbatar bakina. Rike fuskar shi nayi, a hankali na hada bakin mu guri daya, ina jin wani irin kewar mijina. Sannun Sannun sai da na biya tsawon wata guda da kana biyar da nayi a gida babu shi, wallahi sai da naji gabana kamar ba a jikina yake ba, domin Aliyu ya dawo min da giant din shi, har cikin mara ta nake jin shi, haka daren nan ya raya shi a jikina, dab Asuba ya janye daga jikina. Muka yi wanka tare. Bayan na fito yace min. "Karki daura kome, zan mana odan shi." Ya fada tare da kallona. Shiryawa yayi sannan ya nufi masalaci. Dakin Yarana na nufa nayi musu wanka da sauya musu kaya, sannan na basu nono suka sha, na kuma kwantar dasu. Sannan na dawo nayi sallah kamar yadda na saba, haka ma yau na musu addu'a kafin nayiwa mahaifin su, sannan na kuma daura da nimawa Mabrooka lafiya, sannan nayiwa kaina da ƙasata da iyayena. Ina cikin azkar ya shigo ya zauna muka yi dashi, karfe takwas muka kwanta, bamu tashi ba sai goma an kawo abin karyawa. Daga gidan Hajiya Rumaisah, ashe ma muna kusa dasu ne, dan haka aka gaya mana wai takai wani asibiti, wanka muka sake sannan muka fito tare da zama muka ci abinci, sannan muka shirya domin yau xan koma. Sai bina yake da ido. Kamar kai na tafi, haka muka nufi asibitin daga nan ya kai mu airport. Ina rungume a kirjin shi. Sai kalamai yake gaya min. "Nasan zanyi kewarki, kuma nasan zan kasa hakuri da rashin ki ko zan bi ne?" "Babu damuwa sai na saka ka a cikin jakata" haka muka yi ta hira. A hankali nake kallon shi bayan na sumbaci kumatun shi, lokacin da jirgin Kano yake kokarin kiran fasinjojin shi. Haka muka tafi muna d'aga mishi hannun. *** Bayan wata guda, yau aka mai dani d'akina, sakamakon laulayin da ma fara, jikin Mabrooka taji sauki sosai, har sun zo min kano. Sai da nayi wata biyu aka dawo dani bayan an yi bikin mai dani kamar me. Sannan na dawo na fara laulayi ni da Mabrooka, dama dama ita da sauki, Natashah ma tana nan amma bata da cikin .... Yau ake bikin Mai Kano da Siyama bamu san lokacin da aka shirya ba sai dai ji muka yi kawai an saka rana, sai Nishat Badar Turaki, itama an hada da Moddibo, sai Mahirah da Kanin Bashir. Mai suna Miqdad, anyi bikin karshen jagorancin Mai Martaba Sarki Abbas, aka sha biki. Aunty Nafy sune akan gaba. Sati daya a tsakanin muna tsaka da shirin dawowa Abuja ranar wata Jumma'a, bayan an gama Huduba, aka yi sallah. Aliyu yana sanye da farrar shadda, ya mike kawai fadawa suka zagaye shi. Ana fadin gyara kintsi. Kafin ya ankara an mishi duk wani abinda za ayi na nadin Sarautan, aka saka mishi alkyaba. Aka shiga mishi kirari, kuka yake tare da tuno Bashir. *Wallahi tunda suka baka Yarima suna nufin kai ne Next King of Monarchy don Allah karka d'aga hankalin ka akan shirmen da ake yin mulkin da kanshi zai nad'aka* Idan ya tuna da wannan maganar kuka yake, haka aka fitar da sanarwar bikin nadin sarautan nan da kwana uku. Yayinda Gwamnati Tankara ta bada hutun kwana ukun nan, gidan mu babu masaka tsinke. Ga Aljanun da suka tashi a kaina, lallai sai an nimo shi anyi sulhu. ai kuwa haka aka yi suka yi magana sosai sannan aka ajiye yarjejeniyar sulhu a tsakanin su, ba zasu kuma dawowa ba. Suka tafi abinsu. Sai da nayi kwana biyu, ina jinya, kafin ma amshi mijina, na bashi kyautar sabuwar kaina a matsayin farin cikin samun damar zama sarki. Ranar na uku akayi bikin bashi sarki wanda yayi daidai da haihuwar Mufeedah,an yi hidima sosai. Sati na zagayowa Sawwama ta haihu. Kamar zamu tashi sama, Mufeedah ta haifi mace aka sanya mata sunan Hajiya Balaraba, ita kuma Sawwama aka sanya mata sunan Hajiya Khubrah, mahaifiyar Halwani. Aka bar mu da namu kananun cikin. Bayan wata bakwai, Mabrooka ta haifi danta namiji, aikuwa aka saka mishi Muh'd Bashir, wata nan su uku na haihu inda na kuma samun yara maza biyu aka saka Abbas da Abubakar. Haka Allah ya saka Albarka a cikin rayuwar mu, ana cikin haka Siyama ta haihu aka saka sunan Yarinyar Umma, Firdausi, suna kiranta da Nana. Nishat ma ta haifi namiji Suka sa mishi Aliyu takwaran mai martaba. Mahirah ma ta haihu itama sunan Baban ta aka saka mata.... Dan Rimi da Galadima, da Turaki da Wazir an wayi gari ne aka nime su aka rasa su. Ana cikin haka naji barci ya kama ni, haka na kwanta. A wani alkarya na bude idanuna, rike hannun wasu mata suka yi aka kai ni wani daki na alfarma, na zauna kafin wata kyakyawan mata tazo, kallona tayi sannan tace min. "Matar Sarki ce a gaba?" Murmushi nayi domin bani da bakin magana. "Toh duk da ina son na sanar miki ne, ba wani abu bane. Jan hannuna tayi muka fita hankali. Ta kai Ni can wani gidan Yari a karkashin kasa, anan na hango Uncle Danrimi ana basu azaba. "Anan zasu dawwama harsu mutu, sun cutar damu." "Allah ya huci zuciyarki, idan da hali abarsu da tabon da zasu rayu dashi, yafi a Barsu anan iyalan su, suna can cikin damuwa. Ki duba magana ta" " Shi kenan Aeeshatu Buhayyah, me kike bukata a cikin kasar mu?" "Nagode Umma na, duk abinda aka bani zan karba da sama yadda ake zata" "Allah ya miki jagora a rayuwar ki." "Amin Ya Allah" Babu abinda ya burge ta kamar yadda na bata matsayin uwa, haka ta kai ni dakin gwala-gwalai, ta zuba min sannan ta haɗa min shatara na arziki, tace min. "Idan kika farka zaki gansu a gaban ki, idan kina son gani na, ki kwanta kawai Zamu zo gare ku Insha Allah. Ina sonki sosai Buhayyah." "Nagode sosai Ummana" Haka ya rungume ni, sannan muka yi bankwana, lokacin da na farka da sauri na ware idanuna sabida kayan da na gani a gabana, sai kamshin turaren ta da yake rab'e a jikina, murmushi nayi sannan nace. "Ina sonki sosai Umma" daga baya naji sautin murmushin ta, juyawa nayi naga bata nan. Kayan na kai d'akina, na adana su. Da dare nice. Dakin mai martaba, yana kishingide kaina a saman jikin shi. "Yallabai! Insha Allah za a ga su Waziri very Soon" Shiru yayi sannan yace min. "Wallahi abin ya dame ni, domin ina zargin aljanun nan ne suka dauke su " "Babu batun zargi laifi suka yi aka biya abiya bashin sai ta zama laifi? Sun tab'a." Matsa nono na yayi yana faɗin. "Ban ga laifinsu ba" Ya fada tare da ciro kayan lambun shi ya shiga matsawa, "Yau a falo nake son ganin mun yi zancen mu" Dariya nayi domin ya bani dariyar. "Toh gani nan sai ka cinye ki ai" Haka muka cinye juna kamar babu gobe. Ina son mijina domin shi daya yasan darajata, kishiyoyina bani da matsala dasu, sai Natashah ne da muke yawan samun sab'ani da ita, shima sai da aka mata warning ta fita hanyata. Ina yawan zuwa Kano gurin iyayena, kuma ina jin dadin rayuwa dasu, anan tankara Aliyu ya nima min jami'a, na fara karatun degree dina. Kamar da wasa na fara, sosai na maida hankali. Bayan wasu abubuwan da na farin ciki da na bakin ciki sun faru. Na kara fahimtar zaman auren mu da sauran kishiyoyina. Mabrooka yar ko oho ce, duk yadda aka yi abu matukar bani ce zan nuna mata amfanin shi a gurin mijinta ba, ba zata yi ba haka Allah yayi ta kuma tana mugun son mijinta, gashi babu laifi tana mishi biyayya, kawai haka take da kayan ban haushi. Natashah, bata da aiki sai na kayan mata, amma kuma tana da wata dabi'a, idan na cire kishin mijinta, Natashah babu ruwanta da ita ta haifi Yaro ko d'anka ne, dukkan su Abu daya ne a gurinta. Amma mayyar kayan mata ce, ita daya ke sha, karshe idan tayi karo dashi, Ya kure mata lafiyarta karshe gudu take..dan ya lura ita kayan matan shine rayuwarta. Ni kuwa babu abinda ya dame ni,mijina yafi min kome, kuma idan ma samu zandariyar shi ta zungure ni zan kwana na wuni ban ji kome ba, a duk lokacin da na tuna da zandariyar wallahi sai naji har tsigar jikina mik'ewa yaƙe, ina son mijina da kayan dadin shi, sharbebiya da ita gwanin ban sha'awa, yana cika yana matsa maka nono, I love my Sweet Aliy, haka nake jin babu wanda ya kai ni sa'a. *** Bayan wasu yan shekaru, soyayya da mutumtaka ce ta karu a cikin gidan Aliyu ga Zuri'ar shi da ta yadu, ina rike da Mimi yar karamar yarinya ta da na haifa, aka sa mata sunan Ummana Yahanasu, muna kiranta da Yohais, wani irin dad'i kake ji idan naga yarinya nan, kwanan mu talatin da biyu. Mama Uwani ce a gurin mu, dan haka ina farkawa na samu ta yiwa yarinyar wanka ta shirya ta cikin kaya pink color. "Sannun Maman Uwani, Sannun kin yiwa Princess wanka." "Allah Sarki, karki damu Allah ya baku lafiya dai." "Amin Nagode" Kallon ta nayi sannan nace Mata. "Maman Uwani, ga wancan jakar naki ne daga Kano Ummina ta aiko miki dashi, wannan kuma nawa ne ki dauka, inji Mai martaba Sarkin Tankara yace a baki wancan kyautar." Zuba gwiwar ta tayi zata min godiya na bata rai. "Ni abinda kika min ba zan tab'a Mantawa dake ba, dan haka dauki kome nima Yarki ce, don Allah ban da yawan godiya " ya faɗa kamar zanyi kuka. Haka ta mike tana kara share kwalla, Alkhairi kenan kayi shi yau ka same shi gobe, waye yasan yarinyar da ta taimakawa ta bata abincin ta mata gata ta kawo ta gidan da ya zame mata madubin gobenta? Zata mata irin wannan Alkhairin? Waye yasan cewa yar sarki ne mai karfin mulki? Allah kadiran Allah manyasha'u, Allah Kenan.. Bayan tafiyarta, na tashi nayi wanka tare da gyara dakin fess, har yau nice nake kome nawa na kaina, bana yarda a yi min ban ga amfanin hutun ba, tunda dai nayiwa wasu babu amfanin na mike kafa ban sami ladan kai na ba. Aure nake ba zaman hutu ba. Rayuwar aure ba nake da ibada ban zo rayuwar jin dadi ba, akan me zan mike kafana? Bayan na san cewa ibada nake. Mijina bai fi kowa ba, amma kuma bana fatan ya zarce yadda zai fi wasu. --- Haka rayuwar mu ta mike, yana adalci a tsakanin mu, kuma yana kokarin kamanta kome a tsakanin mu, dole yasa muka hade kan mu. Yarana biyar maza biyu, mace daya itama sai da na jima kafin na sami cikinta, Natashah yaran ta biyu ta haifi namiji, Mabrooka yaranta Hudu biyu mata biyu maza. Yara goma sha daya, ba karamin kulawa muke samu ba, da kanshi ya bamu shawara amma ya tuntube mu yace ko zamu fara sana'a? Toh ni dai na ce ina son na fara kiwon dabbobi ne dan haka yasa aka ware min wani katon fili aka gina min gidan kiwon kaji da kifi. Mabrooka kuwa ta ce ita a bude mata gurin Saloon da gyaran jiki, sabida tana masifar kaunar gyaran jiki, manyan mata Natashah kuwa cewa tayi a bude mata boutique, inda aka zuba kayan kece reni. Haka ya zuba mana da manyan manyan kudi bayan an watsa mana ma'aikata. Haka muka cigaba da farin ciki a rayuwar mu, mijin mu ya dauke mana kome, kuma Alhamdulillahi bamu da wata damuwa. Yaran mu sun girma kome nasu iri daya idan ba ka bincika ba, ba zaka tab'a gane dan waye wannan, mu uku muka tallafi al'amuran mijin mu..... Alhamdulillahi anan na kawo karshen ALIYU ASADULLAH abun nayi daidai Allah ya bamu ladan wanda nayi kuskure Allah ya yafe min masu kananun magana tun labarin bai fita ba Thank You Nagode idan babu ku ba zan rayu ba..... Ubangiji ya Hada mu a free book Tambarin Shaharah...... Insha Allah ayi hakuri da yadda labarin yazo very short Story, darasin rayuwa na labarin ya dace a duba 👏