MAH~NOOR✧✧    My First Wife♡         Chapter 0️⃣1️⃣      MrsUsman400 Free book 🤩 For You Jikar kulu BISMILLAH RAHAMANI RAHEEM https://www.wattpad.com/981993411?utm_medium=link&utm_source=android&utm_content=share_published #Destination From lagos to Yola... Gudu suke a cikin jirgin kasa, wanda yake tafiya cikin sauri, fuskarta lullube da wani yadi me hade da fari da baki, sai motsa gashin Idanu ta take cikin jin dadi, sannan ta mai da glass ɗinta, duk da bata wuce shekara goma sha biyu ba, amma haka ba zai hanaka fahimtar tsantsar kyan da Allah yayi mata, tab'ata kanwarta tayi tare da cewa. "Adda, zan sha madara." Kallon iyayen su tayi sannan tayi magana cikin shagwaɓa tare da faɗin. "Mom! Ni fa idan muka isa kawai gidan su Nunu  zan sauka ba gidan kaka ba. Ina zuwa rinka damuna da A'isha kaza Aisha kaza."           Kallonta matar daya gefen tayi cikin murmushi tace mata, "Ya sunanki?" "A'ishah!" Ta faɗa a sanyayye, kamar yadda muryanta yaƙe, Murmushi matar tayi sannan tace mata. "Toh baki nuna mana fuskarki ba, hanya ba zamu yi na gida dake ba, Hidaya, Raziya. Umar.  Alhaji Ina Maher yaƙe? Kuzo nan." Lokaci guda suka haɗu, tare da cewa. "Ummin Maher lafiya?" Dafa shi tayi sannan ta nunawa Mutumin Aisha da take zaune, tana kallon su. Sannan ta kalli Iyayen Aisha, tace musu. "Yar su na gani ina so! Tunda zasu sauka a Gombe ne mu kuma A Yola, shine nace ko zamu hada iri da ita shi Sunan shi Muh'd ita Aisha kuma kunga hadin zai yi ai?"    Dariya suka yi sannan suka ce. "Toh wallahi sai kin buɗe mana fuskarki mun gani," Cike da mamaki ta d'aga mayafin kyakyawan fuskar ta ya bayyana, Masha Allah. Gaskiya tayi mana. Sai Lokacin Mahaifiyar Aisha tayi magana tare da cewa. "Toh indai haka ne toh ba sai ayi magana ba,"cikin Dariya ta kai karshen Maganar ta. Shima baban Aisha din yace. "Kun shirya kenan? Toh ni zan amshi auren kenan." Jin haka yasa Yar yarinyar ta mike da gudu tabar gurin su. "'laaa! Kunga ta gudu."      Garin gudu ta bangaji wani mutum, tsayawa tayi tare da kallon shi badan kome ba, sai yadda ya rike mata arms ɗinta, kallon shi tayi cikin idanu ta buge hannun shi, tare da fallasa zata gudu ya dawo da ita, gaban shi, ya kai hannu zai d'aga mayafinta, yana kallon cikin idanun ta, sai ji suka yi kamar jirgin zai sauka kan digar shi kuma ya cigaba da tafiyar... Ya kuma dage sai ya d'aga mayafinta. Tana buge hannun shi. Ya kuma fusata zai bude mayafinta abokan shi suna musu dariya, ta kuma buge hannun shi, cikin dan banzan tsiwa tace mishi. "Dalla kyale ni, an ce maka kowa irinka me mara kirki, ka nace sai kaga face dina, who are you?" Yadda tayi maganar cikin rashin kunya da Rashin mutunci ya sake fusata shi. "Waye Babanki?" Cikin ɓacin rai ta d'ago kanta idanun ta na cikowa da kwalla tace. "Babanka ne!" Ta bashi amsa kai tsaye.       "Laaa! Man kai ne ta gayawa magana yarinyar da bata fi sa'ar Sister ka ba, lallai ka ci ubanta!"        Bude eyes din shi yayi akanta, ya kai hannun shi ya dafe inda take, sannan ya sunkuyar da kanshi, dai dai fuskarta kamar zai sumbaci ta, ta saka hannunta da karfi ta ture shi tare da barin wajen da gudu, tsaki yayi yana faɗin. "Fawwas kai banza ne, sai ta rena ni"      "Idan ka buɗe fuskarka ba, ko ka manta akwai hirami a fuskarka."      Dariya suka saka, ya koma mazaunin shi yana wasa da wata yar takarda shedar shiga jirgin, wanda aka rubuta Yola. ...... "Toh Sadakin wannan zinariyar dai ya fi karfin kudi sai dai mu biya da zinari irinta."     Dan haka gashi wannan zai dauki kudi masu yawa, na bada sadakin." Amsa Maman Aisha tayi tare da kallon ana dariya aka cika sharudan auren babu b'ata lokaci aka daura auren, a gurin a ranar goma ga watan Maris, ala dubu biyu da tara. A cikin jirgin kasa da zai kai mutane zuwa Yola da abuja.           Bayan sun gama, kenan Maman Aisha ta mikawa Mahaifyar Mahir, kayanta suka ci-gaba da hira, jin wasu alamomin da jirgin yake zai sauka akan hanyar shi ya mugun daga musu hankalin. Take masu yara suka fara niman Yaran su, Aisha iyayen ta suka mike niman ta, kafin su isa inda take jirgin tayi wani irin kara tare da fadawa hanyar da ba nata ba, kafin kace me sun hadu da wani jirgin da ya dibo kaya zuwa Lagos, dake jirgin dasu A'ishah suke ciki.akwai mai  taragon farko, suna haduwa da juna suka wani bada sauti dammmm. Kafin kace me. Jirgin ya kama da wuta, sosai a take, yayita bin jikin jirgin gashi babu halin tsira, domin kana fita ma faduwa zakayi a wani abu dan wasu sun gwada haka, amma babu ci, domin suna fita jirgin mutum yana faduwa zaka ga bai shura ba, gashi a hatsarin ya faru ne a garin Barikin Ladi, na garin jos. Sabida jirgin zai bi ta garin bununu na bauchi state, sannan zai sauke fasinjar Gombe, har dasu Aisha a cikin masu sauka gombe...           ★★★ 2019.... Kar'ar Alarm ce ta tashe mu daga nannauyar barcin da muke, na danna kan Alarm din, cikin jin mugun gajiya na kalli Tasleem, mik'ewa nayi.. tare da ɗaukar towel ɗina, na kalli agogon da yayi kukan sannan nufi ban dakin mu.      Yau zamu fara aiki da ina aka tura mu service, kasancewar Daddy ya hana a turamu ko ina bautar ƙasa, wai muyi a Yola, hankalin shi zai fi kwanciya idan yana ganin tagwayen shi a tare da shi.      Kallon ta nayi tana murmushi, kamar yadda ta saba, d'aka mata duka nayi sai da ta tashi zaune tare da zuba min ido, kafin ta tura baƙi.     Baka ce mai kyau da ita, sai dai doguwa ce Irin mutanen nan da ake kira Muciya da zani, murmushi nayi sannan nace mata."asuba tayi har na dibo ruwan wanka na, saura ke. Mun gama training daga yau sai inda zamu yi Attachment kina nan kina mafarkin kanzon kurege da kika saba.       Wani irin blush ta bada, tare da lumshe idanunta, dafe goshina nayi tare da wuce ta, tana mafarkin da ta saba.      Idan da sabo yaci ace na saba da halin Tasleem, na wuce na dauki brush tare da nufar ban daki naje na sille wanka, sannan na fito, ganinta har zuwa lokacin tana zaune. Tana mafarkin da ta saba.    Cikin nutsuwa na fita, na shiga shafa mai, ban cika son makeup ba, dan ina da kyau dai-dai gwargwado, Ni fara ce sol kasancewar Mahaifiyata da yar kasan Algeria ce. Mahaifina dan Akko na garin gombe,   Sannan idan ka kalle ni ina da kiba dai dai misali, sannan ban da Tasleem bana magana da kowa, sabida ban cika son hayaniyar mutane ba, haka Yasaka ake min kallon ina da girman kai.         Ina da matukar hakuri, bana daukar reni ko wulakancin.             "Tasleem, bamu da lokaci yau zamu fara aiki da, inda aka tura mu. Kuma kina zaune."     Tashi tayi a kafitar sannan tace min. "Noor! Ina son duniyata! Ta zama babba, ina son auren babba mutum me daraja, wanda duk inda na shiga ana ce min Matar wane"          "Idan kinyi hakuri! KOME DA LOKACIN SA, zaki yi nasara. Kuma ki nemi zab'in Allah, dan ni nafi sha'awan nayi rayuwa ta low class, ban son daukakan duniya, bayi da amfani."      Murmushi tayi sannan ta shiga wanka. Tasleem da Parent din tq, suna da mugun son kai. Duk abinda zan samu na rayuwa na Tasleem ne. Sannan duk abinda zata samu na tane.  Zai yi wuya ta nasan ta samu domin b'oyewa ake kar na sani, tun tasowar mu suke nuna mana ita ya kamata ta ta sami nasara ba ni ba. Shi yasa sai na koma a rayuwata bana son nasara ko dan na kasance marainiya ce bani da uwa bani da uba.      My First choice na karatu, Medicine ne. Itama shi ta cika, abin mamaki koda mukayi jamb ta fadi sai ni na samu,  ita kuma bata samu ba, dole aka canza mata course, har dani. Ita aka bata accaunter ni kuma aka bani Mass communication. Ban damu ba, dan na fahimci su kar nayi gaba na barta a baya ne, sai na amshi sakamakon nayi godiya.       Ni da ita mun taso kome namu iri daya ne, amma a ta bangaren Cigaba na rayuwa nata daban ne, Mommy da Daddy sun koya mata buri, kuma haka ya faru ne sabida kasancewar ni nafita kyau, na fita halittar jiki me kyau, dayawa suna zab'ena a barta, dukda itama ba laifi tana da nata kyan but ta taso da kazamin buri da kishina.         A gaban mutane zata wofantar da ni, dan kar na samu yabo a gurin mutane, shi yasa ban damu da kwalliya ba, domin idan zamu fita, tare ita zata gama b'ata lokaci. Ni kuma za a azazalamin na fito. Idan na fito suka ga nafita kyau su tsiro min da damuwa har sai nayi zuciya nace ta tafi kawai.        Na hakura, abin yana mugun min ciwo, sannan sun basu kyautatta min ba, su kuma basu barni na koma gurin dangin Mahaifiyata ba.                Koda muka shiga makaranta ma, haka take wulakantani, amma idan tana son koyan wani abu na karatu, haka zata saka ni a gaba da magiya, haka zan koya mata tana tashi zata nuna min itace ta iya ni ce me koyan. Dan haka na daina koya mata. Ina da mugun zuciya shi yasa suke d'aga min kafa.             Dan kokari nafita mai da hankali na akan karatu, ita kuma tayi kwalliya ta sha gaye, kowa ya san itace wata. Shi yasa ban damu da ita ba, har yau ita ke bina. Koda muka shiga aji na biyu a jami'a, sai Mommy ta hanani yawo da gyale, suka sani ina yawo da hijab, sabida wai kar ana gani na, aki kula yar su. Ni ina kyan da yake dakushe na yar su, na hakuri idan ta sami miji sai na cigaba da yawo ba hijab da niffab. Haka ya sani hakura da saka gyale, duk kwalliyar da zanyi da hijab ne. Amma a haka ban tsira ba, idan nayi saurayi sunyi ta kunshe shi kenan, har sai na rabu dashi. Ita kuma ta fara soyayya dashi.     Wani lokacin kuma ita ke kore min su, nayi samaruka  dayawa amma ana kore min su, sabida ita bata samu ba, ni da na samu kuma an kore su. Bawai farin jini na fita ba, kawai ita tana duba Wanda ya kasan best Man in earth, ko nace world wanda yake da good career, rich man wanda ya maida hawa Bugatti kamar hawa mashin. Wanda zai yi mata kyautar Mansion a cikin Unguwar maitama na Abuja ko a lekki. Ko banana island ko a  Tobago island U.S. Mutumin da ya shirya wa rayuwar shi Luxury life, yadda zasu shiga su fita. Yana da gidaje a kasashen Turai da wasu yanki na Afrika, wannan shine mafarkin Tasleem Elhussain Jimeta.... Hey guys Am back da wani story! Don Allah idan ba zaka karanta ba, karka damu kanka Please And Please idan baki yi karki zage ni, don Allah bana son tashin hankali, kamar yadda wasu suka min A KOME DA LOKACIN SA. Sannan zaku yi hakuri zan rinka posting din duk bayan Four days insha Allah. Idan kuma kika yi voting da comments insha Allah zan mai dashi After few two days... #Vote #Comments #Share🤩😍😘 https://my.w.tt/DBOvuwPDAbb MAH~NOOR✧✧    My First Wife♡         Chapter 0️⃣2️⃣     MrsUsmaa400 Free book For You Jikar kulu BISMILLAH RAHAMANIH RAHEEM ~#meet hot guy~ Juyawa tayi ta kalle ni, cikin wani irin kallo, kafin tace min. "Ki tsaya anan, naje cikin idan kuma kika biyo ni, zan fahimci  you Are ready to destroye my happiness!"    Sake baki nayi ina kallon Tasleem. Kafin na tsinci kaina da jin wani irin yanayi..."ok shiga" "Better!" Sunkuyar da kaina nayi tare da jin wani irin kwalla zai zubo min. Sautin tsakinta naji a hankali ta tsaya a bakin kofar ta gyara zaman rigar ta, tare da  gyara ko ina sannan ta shiga. A hankali ta sake bakinta, tana kallon cikin office din. Tare da kallon halittar da yake zaune akan wani kujera, yana aiki da laptop.  "Excuse me sir!" "Koma ki kira wacce kika hana shigowa!" Jin wani irin Muryar da yayi magana, yasanya ta diriricewa, he look Handsome guy,.kasa motsi tayi tana mishi sani irin kallo, har wani Luv bird take gani tare da wing dinsu suna zaga kanshi. "Cewa nayi ki kira ta." Ya daka mata tsawa, da sauri ta juya tare da fita tana faɗin. "Ok..ok... ok!" Ta fito da sauri, ina tsaye sai ji nayi Tasleem ta wanke ni da mari sai da gurin ya dauka. "You are bad luck, me yasa mike covering Destiny dina, wannan kika sake wani abu ya shiga tsakanin ku, sai na kashe kaina sannan na rubuta letter akan kace kika yi sanadin mutuwa ta. Please Noor, karki rabani dashi we deserve each other please."         Rike hannun ta nayi tare da jin wani irin kuka, yazo min nace mata. "Har yanzun abokin rayuwata bai iso gare ni ba, daga lokacin da yazo gare ni, babu wanda ya isa dakatar dani, don haka babu abinda ya dame ni, but shine kuka mare ni." Cikin tashin hankali, ta shiga tab'a fuskana, tana shirin kuka.. "Am sorry, ba zan kuma dukar ki ba."       Fada tana sauke kwallar ta, a hankali na goge fuskana, sannan muka shiga cikin office din kamar bai ga abinda ya faru ba, kallon mu yaƙe, kai na a sunkuye dan ban damu naga waye ba. "Have sit" Zan ja kujeran tayi maza ta buge hannuna, ta zauna, dayar kujeran kuma ta juyar dashi ta daura jakarta akai. "I said have sit!" Wani irin harara tayi min, sannan ta dauke jakar ta, ta barni na zauna. Tunda muka zauna mun kai kusan awa daya da rabi, kafin ya d'ago kan shi. Tunda muka zauna Tasleem ta zuba tagumi, tare da zuba mishi ido.          D'ago kai yayi tare da daka mata tsawa. "Bana son kallo, da ugly face dinki nan." Wani irin kunya ce ta kamata,.ta kuma shiga nutsuwar ta. Sannan ta kalle ni, ganin yadda nake kallon kasa yasata take min kafa. Sai da nace. "Auchww!" Da sauri ya d'ago kanshi, yana kallon yadda nake yatsina fuska, tare da cire takalmin kafana,  sai lokacin da tuna yau da asuba nayi tuntube da kofar kitchen, na kuma ji ciwo domin farcen ya fita.       Kura min ido yayi cikin nutsuwa, yana kallon yadda nake jan zafin ina hura iskar bakina, mik'ewa yayi ya bude wani wardrob ya dauko a kwatin first ya iso gaba na, sannan ya bude akwatin, da sauri Tasleem ta iso tare da kai hannunta kan nashi tana faɗin. "Sir bari na duba mata."     Wani banzan kazamin kallo ya mata, a sanyayye ta janye hannunta daga jikin shi. Ta koma gefe, zai riko kafana na yi maza na hana shi. "Beb zaki duba min. Wallahi da zafi zai min."    Kallon fuskana yayi tare da sake wani karamin murmushi, ya dangwali iden ya manna min, wani tsalle nayi tare da fadawa kan shi,  mai dani saman table din Office din yayi ina ihu, tare da rufe kafar. "Wayyo Allah na, beb zoki rike min kafana Beb kice bana son wayyo Allah na, da zafi." Rike almakashin yayi ya juya gare ta, ya bita da wani irin kallo, domin ya hango kiyayyar da take min.                "Karb'a" Ya faɗa mata a tsawa ce, jikinta na rawa ta amshi kayan ta fara min dressing din, ina rike hannun ta. "Dalla Malama, ki ajiye wannan yarinta, ki nutsu na duba miki bani da lokaci."   Sai da ta gama wanke min, sannan ta mike nuna mata yadda zata rufe ciwon yayi, sannan ya koma da kayan aikin dakin, kafin ya fito min da wani takalmi me shegen kyau. Na mata ya bani tare da cewa. "Ki tafi staff, yanzun zata zo muku da bayanan ma'aikatan, sannan kice a nuna miki Office din Badar, zai baki magani."      Gyada mishi kai nayi na fita ina dingisawa, ina bada baya ya fincikota tare da hada ta da bango. Kallon shi tayi a hankali kuka ya kwace mata. Kanta a sunkuye, "Ki boye wannan kazamin tsanar da kishin yar uwarki, domin gaba zai miki amfani, kuma zai amfane ni, karki yarda na kuma ganin kin mata mugun abu, idan na fahimci haka, zan yi miki abinda zaki ji tsanar kanki, kowa da kika gani a duniyar nan yana da wanda ya tsana, b'oyewa yake dan kar haka ya zame mishi damuwa.       Akwai guraren da bana son ana shiga yana under control dina ne, dole ku kiyayye. Karku kuskura naji labarin wanin ku Ya shiga zan iya aikata kome idan wani abu ya fito daga baya, dan haka ki nutsu dan naga kanki yana ruwa da hayaki."     "Insha Allah sir," "Name!" Ya tambaye ta. "Tasleem Elhussain Jimeta," "And ita!" "A'isha Omar Jimeta, Noor" Murmushi yayi sannan yace. "Ok light!" Nuna mata hanya yayi, ya cigaba da tsayuwa a inda yake, yana murmushi, gabaki daya yarinyar ta tafi da nutsuwar shi, yana mu'amala da mata.       Amma Noor, tazo ta sanya shi cikin wani irin yanayi na musamman, yana kallon yadda tayi tsalle badan ya mike ba, tuni da sun zube. sake murmushi yayi tare da hango fuskarta. shafa fuskar shi yayi tare da sake tuno dumin da yaji a jikin ta, sai da ta saka zilaziyar shi haniniya. Tabbas itace macen da yake nima, itace macen da yake Burin b'oyewa as wife din shi.       .sake wani murmushi yayi tare da shafa wandon shi, wanda yaji yana fidda erect, wandon ta cika sosai, waya yayi tare da kiran wata budurwan shi.      Tana shigowa, ya kalle ta, sannan yace mata. "Koma ki rufe kofar." Da sauri ta koma, ta rufe. Tana zuwa ya kalleta tare da juyar da ita. Sannan ya kai hannun kan zip din wandon shi yace. "Ni ba zanyi fuck dinki ba, kawai zo nake na zubda ruwan da yake cikin tankina ne."    Durkusawa yayi tare da zuge zip din ta kuma kunce belt din, ta fidda Lenght din shi, ta zuba a bakinta ta, duk matan da ya nima a duniya, bai tab'a haduwa da mace lokaci guda, ta harbe shi kamar A'isha Omar Jimeta ba.     Idan ya hadu da mace sai ya bata wahala, da soyayyar yaudara, zai ta mata kyauta. Zai ta dayan zuciyarta, daga karshe ita zata kawo kanta ya yi yadda yake so da ita, kuma babu boka babu malam zunzurutun, iya yaudara kawai. Sai dai yau ya hadu da wacce bai isa ta kalle shi ba, ta ganshi kamar taga kashi, ko inda yake bata damu ta kalla ba, ganinta sanye cikin hijab two yard ya kuma kara mishi nisantarta da masha'a, yaji ya dauke ta ya ajiyeta a cikin gidan shi. Ita ce dai dai dashi.     Sake zungura mata yayi tare da jin wai irin nutsuwa tana zuwa mishi, dadin abinda take mishi yana xiyarta kanshi, tunda daga toe din shi har head din shi. Haka kawai yake jin na zai iya kamanta abinda take mishi da Noor din shi ba, dan ta zama nashi. Ya san zai samu abubuwan da yake bukata daga gareta, bai san lokacin da ya dauka ba, amma lokaci guda yaji ya juye mata wani ruwan da har tana tari. Dauko tissue yayi ya goge joystick din shi, sannan ya juya mata baya tare da bude wani lock ya dauko kudi ya cilla mata. "Sir, ya maganar auren." Wani banzan kallo yayi mata tare da cewa. "Nayi miki kama da wanda zai aure ki? Oya fita min a office." Jikinta na rawa ta fita bayan ta gyara fuskarta.     ......bayan fitar mu, na shiga staff Office, na gabatar da kaina, sannan na gaya musu sakon shi. Juyawa yayi Badar din yayi ya dauko min magani. Kallona yayi sannan yace min. "Sunanki!" "A'isha Omar Jimeta, zaka iya kirana da Noor!" "Kina da kyau!" "Nagode" "Idan ba zaki damu ba, ko xan baki shawara." "Babu damuwa!" "Don Allah baki min kama da mutanen banza ba, don Allah ki kame kanki, hijab dinki ki bashi kariya yadda addinin mu ya ce, ki rike kimar ki na mace, please wannan shine shawarar da zan baki, karki yarda da kowa Idan ba CEO ba, dan shima mutum ne mai nagarta. Amma bai da kirki. A idanun wasu a idanun mu kuma mutum ne da duniyar shi bata dame shi ba." Shigowar Tasleem ya sanya shi yin shiru, sannan ya dauko min ruwa da magani, zama tayi tana huci. Sannan ya ce mata. "Kefa, Muciya da zani, meye sunanki!" "Sister ce fa, Tasleem Elhussain Jimeta." "Ai amma ba ciki daya ba, wannan abu da mamaki yake, koda yake naga ai kiran matan manyan gareta, ok muje na nuna muku abubuwan da yake wakana a cikin kamfanin." Haka muka fito, muna  zaga ko ina, yana nuna mana tare da gaya na kome akan kamfanin. Wani hanya na hango, dan nufa yace min. "Noor! Ba a shiga gurin, saboda wasu dalilai, MD ne yake kula da gurin bai gaya muku bane?" "A'a bai gaya mana ba." "Bai gaya muku ba?". "Ya faɗa min, na manta ne" "Muje" Ya ce mana, yana kallon Tasleem cike da mamaki, yadda take cin magani, kai mu gurin da sauran ma'aikata suke yayi tare da gabatar damu, kallona wasu yan mata suka yi tare da izgilanci suka ce. "Toh har dasu Mrs Imam ne? Barka da zuwa, kafin nan da kwana biyu a fara zuwa da veil! Koda yake ai naga ai mai kyau ce." Haka suka yi ta fadar magana mara dadi. Sai da Badar yayi musu magana, suka nutsu. Sannan ya nuna min inda zamu amshi abincin rana, sannan ya nuna mana gurin da matan nan suke yace mu zauna, anan suka shiga mikawa Tasleem hannu suna gabata da kansu. Haka yayi mata dad'i. Har wani jijji da kai take, tana kuma amsa musu hirar su. Tana fadin. "Kar Allah ya haɗa ku da ƙaddarar wasu, domin suna shiga rayuwar ku, zasu lalata maka kome! Kuma mostly masu saka hijab dem have two face, wasu tsabar rashin kamun kai tsalle suke jikin maza." Tana rufe bakinta, yana shigowa hall din cikin wani irin jijji da kai, tare da izza. Duk matan gurin suka shiga hankalin su tare da mik'ewa tsaye, ban ma san ya tawo ba, dan haka kaina a sunkuye ina swiper tears dina, ya mika min hanky.. "Good Morning, Mr Nazzir!" .sai lokacin na d'ago kai na kalle shi, mik'ewa nayi tare da cewa. "Am sorry sir!" Bakina yana rawa. "Karki damu, karba ki goge kwallar da kike asarar shi sabida wasu dalilai" "No ina dashi, a jakata." "Karb'a! Ki cigaba da zuwa da hijab, idan da hali daga yau kina saka har da wannan abinda kika cire tun a first door.   And daga yau na kuma samun wani yaci mutuncin wani zan kore shi.... Hhh.. Comments And Vote.... https://my.w.tt/DBOvuwPDAbb MAH~NOOR✧✧    My First Wife♡         Chapter 0️⃣3️⃣     MrsUsmaa400 Free book For You Jikar kulu BISMILLAH RAHAMANIH RAHEEM ~#meet hot guy~ Juyawa tayi ta kalle ni, cikin wani irin kallo, kafin tace min. "Ki tsaya anan, naje cikin idan kuma kika biyo ni, zan fahimci  you Are ready to destroye my happiness!"    Sake baki nayi ina kallon Tasleem. Kafin na tsinci kaina da jin wani irin yanayi..."ok shiga" "Better!" Sunkuyar da kaina nayi tare da jin wani irin kwalla zai zubo min. Sautin tsakinta naji a hankali ta tsaya a bakin kofar ta gyara zaman rigar ta, tare da  gyara ko ina sannan ta shiga. A hankali ta sake bakinta, tana kallon cikin office din. Tare da kallon halittar da yake zaune akan wani kujera, yana aiki da laptop.  "Excuse me sir!" "Koma ki kira wacce kika hana shigowa!" Jin wani irin Muryar da yayi magana, yasanya ta diriricewa, he look Handsome guy,.kasa motsi tayi tana mishi sani irin kallo, har wani Luv bird take gani tare da wing dinsu suna zaga kanshi. "Cewa nayi ki kira ta." Ya daka mata tsawa, da sauri ta juya tare da fita tana faɗin. "Ok..ok... ok!" Ta fito da sauri, ina tsaye sai ji nayi Tasleem ta wanke ni da mari sai da gurin ya dauka. "You are bad luck, me yasa mike covering Destiny dina, wannan kika sake wani abu ya shiga tsakanin ku, sai na kashe kaina sannan na rubuta letter akan kace kika yi sanadin mutuwa ta. Please Noor, karki rabani dashi we deserve each other please."         Rike hannun ta nayi tare da jin wani irin kuka, yazo min nace mata. "Har yanzun abokin rayuwata bai iso gare ni ba, daga lokacin da yazo gare ni, babu wanda ya isa dakatar dani, don haka babu abinda ya dame ni, but shine kuka mare ni." Cikin tashin hankali, ta shiga tab'a fuskana, tana shirin kuka.. "Am sorry, ba zan kuma dukar ki ba."       Fada tana sauke kwallar ta, a hankali na goge fuskana, sannan muka shiga cikin office din kamar bai ga abinda ya faru ba, kallon mu yaƙe, kai na a sunkuye dan ban damu naga waye ba. "Have sit" Zan ja kujeran tayi maza ta buge hannuna, ta zauna, dayar kujeran kuma ta juyar dashi ta daura jakarta akai. "I said have sit!" Wani irin harara tayi min, sannan ta dauke jakar ta, ta barni na zauna. Tunda muka zauna mun kai kusan awa daya da rabi, kafin ya d'ago kan shi. Tunda muka zauna Tasleem ta zuba tagumi, tare da zuba mishi ido.          D'ago kai yayi tare da daka mata tsawa. "Bana son kallo, da ugly face dinki nan." Wani irin kunya ce ta kamata,.ta kuma shiga nutsuwar ta. Sannan ta kalle ni, ganin yadda nake kallon kasa yasata take min kafa. Sai da nace. "Auchww!" Da sauri ya d'ago kanshi, yana kallon yadda nake yatsina fuska, tare da cire takalmin kafana,  sai lokacin da tuna yau da asuba nayi tuntube da kofar kitchen, na kuma ji ciwo domin farcen ya fita.       Kura min ido yayi cikin nutsuwa, yana kallon yadda nake jan zafin ina hura iskar bakina, mik'ewa yayi ya bude wani wardrob ya dauko a kwatin first ya iso gaba na, sannan ya bude akwatin, da sauri Tasleem ta iso tare da kai hannunta kan nashi tana faɗin. "Sir bari na duba mata."     Wani banzan kazamin kallo ya mata, a sanyayye ta janye hannunta daga jikin shi. Ta koma gefe, zai riko kafana na yi maza na hana shi. "Beb zaki duba min. Wallahi da zafi zai min."    Kallon fuskana yayi tare da sake wani karamin murmushi, ya dangwali iden ya manna min, wani tsalle nayi tare da fadawa kan shi,  mai dani saman table din Office din yayi ina ihu, tare da rufe kafar. "Wayyo Allah na, beb zoki rike min kafana Beb kice bana son wayyo Allah na, da zafi." Rike almakashin yayi ya juya gare ta, ya bita da wani irin kallo, domin ya hango kiyayyar da take min.                "Karb'a" Ya faɗa mata a tsawa ce, jikinta na rawa ta amshi kayan ta fara min dressing din, ina rike hannun ta. "Dalla Malama, ki ajiye wannan yarinta, ki nutsu na duba miki bani da lokaci."   Sai da ta gama wanke min, sannan ta mike nuna mata yadda zata rufe ciwon yayi, sannan ya koma da kayan aikin dakin, kafin ya fito min da wani takalmi me shegen kyau. Na mata ya bani tare da cewa. "Ki tafi staff, yanzun zata zo muku da bayanan ma'aikatan, sannan kice a nuna miki Office din Badar, zai baki magani."      Gyada mishi kai nayi na fita ina dingisawa, ina bada baya ya fincikota tare da hada ta da bango. Kallon shi tayi a hankali kuka ya kwace mata. Kanta a sunkuye, "Ki boye wannan kazamin tsanar da kishin yar uwarki, domin gaba zai miki amfani, kuma zai amfane ni, karki yarda na kuma ganin kin mata mugun abu, idan na fahimci haka, zan yi miki abinda zaki ji tsanar kanki, kowa da kika gani a duniyar nan yana da wanda ya tsana, b'oyewa yake dan kar haka ya zame mishi damuwa.       Akwai guraren da bana son ana shiga yana under control dina ne, dole ku kiyayye. Karku kuskura naji labarin wanin ku Ya shiga zan iya aikata kome idan wani abu ya fito daga baya, dan haka ki nutsu dan naga kanki yana ruwa da hayaki."     "Insha Allah sir," "Name!" Ya tambaye ta. "Tasleem Elhussain Jimeta," "And ita!" "A'isha Omar Jimeta, Noor" Murmushi yayi sannan yace. "Ok light!" Nuna mata hanya yayi, ya cigaba da tsayuwa a inda yake, yana murmushi, gabaki daya yarinyar ta tafi da nutsuwar shi, yana mu'amala da mata.       Amma Noor, tazo ta sanya shi cikin wani irin yanayi na musamman, yana kallon yadda tayi tsalle badan ya mike ba, tuni da sun zube. sake murmushi yayi tare da hango fuskarta. shafa fuskar shi yayi tare da sake tuno dumin da yaji a jikin ta, sai da ta saka zilaziyar shi haniniya. Tabbas itace macen da yake nima, itace macen da yake Burin b'oyewa as wife din shi.       .sake wani murmushi yayi tare da shafa wandon shi, wanda yaji yana fidda erect, wandon ta cika sosai, waya yayi tare da kiran wata budurwan shi.      Tana shigowa, ya kalle ta, sannan yace mata. "Koma ki rufe kofar." Da sauri ta koma, ta rufe. Tana zuwa ya kalleta tare da juyar da ita. Sannan ya kai hannun kan zip din wandon shi yace. "Ni ba zanyi fuck dinki ba, kawai zo nake na zubda ruwan da yake cikin tankina ne."    Durkusawa yayi tare da zuge zip din ta kuma kunce belt din, ta fidda Lenght din shi, ta zuba a bakinta ta, duk matan da ya nima a duniya, bai tab'a haduwa da mace lokaci guda, ta harbe shi kamar A'isha Omar Jimeta ba.     Idan ya hadu da mace sai ya bata wahala, da soyayyar yaudara, zai ta mata kyauta. Zai ta dayan zuciyarta, daga karshe ita zata kawo kanta ya yi yadda yake so da ita, kuma babu boka babu malam zunzurutun, iya yaudara kawai. Sai dai yau ya hadu da wacce bai isa ta kalle shi ba, ta ganshi kamar taga kashi, ko inda yake bata damu ta kalla ba, ganinta sanye cikin hijab two yard ya kuma kara mishi nisantarta da masha'a, yaji ya dauke ta ya ajiyeta a cikin gidan shi. Ita ce dai dai dashi.     Sake zungura mata yayi tare da jin wai irin nutsuwa tana zuwa mishi, dadin abinda take mishi yana xiyarta kanshi, tunda daga toe din shi har head din shi. Haka kawai yake jin na zai iya kamanta abinda take mishi da Noor din shi ba, dan ta zama nashi. Ya san zai samu abubuwan da yake bukata daga gareta, bai san lokacin da ya dauka ba, amma lokaci guda yaji ya juye mata wani ruwan da har tana tari. Dauko tissue yayi ya goge joystick din shi, sannan ya juya mata baya tare da bude wani lock ya dauko kudi ya cilla mata. "Sir, ya maganar auren." Wani banzan kallo yayi mata tare da cewa. "Nayi miki kama da wanda zai aure ki? Oya fita min a office." Jikinta na rawa ta fita bayan ta gyara fuskarta.     ......bayan fitar mu, na shiga staff Office, na gabatar da kaina, sannan na gaya musu sakon shi. Juyawa yayi Badar din yayi ya dauko min magani. Kallona yayi sannan yace min. "Sunanki!" "A'isha Omar Jimeta, zaka iya kirana da Noor!" "Kina da kyau!" "Nagode" "Idan ba zaki damu ba, ko xan baki shawara." "Babu damuwa!" "Don Allah baki min kama da mutanen banza ba, don Allah ki kame kanki, hijab dinki ki bashi kariya yadda addinin mu ya ce, ki rike kimar ki na mace, please wannan shine shawarar da zan baki, karki yarda da kowa Idan ba CEO ba, dan shima mutum ne mai nagarta. Amma bai da kirki. A idanun wasu a idanun mu kuma mutum ne da duniyar shi bata dame shi ba." Shigowar Tasleem ya sanya shi yin shiru, sannan ya dauko min ruwa da magani, zama tayi tana huci. Sannan ya ce mata. "Kefa, Muciya da zani, meye sunanki!" "Sister ce fa, Tasleem Elhussain Jimeta." "Ai amma ba ciki daya ba, wannan abu da mamaki yake, koda yake naga ai kiran matan manyan gareta, ok muje na nuna muku abubuwan da yake wakana a cikin kamfanin." Haka muka fito, muna  zaga ko ina, yana nuna mana tare da gaya na kome akan kamfanin. Wani hanya na hango, dan nufa yace min. "Noor! Ba a shiga gurin, saboda wasu dalilai, MD ne yake kula da gurin bai gaya muku bane?" "A'a bai gaya mana ba." "Bai gaya muku ba?". "Ya faɗa min, na manta ne" "Muje" Ya ce mana, yana kallon Tasleem cike da mamaki, yadda take cin magani, kai mu gurin da sauran ma'aikata suke yayi tare da gabatar damu, kallona wasu yan mata suka yi tare da izgilanci suka ce. "Toh har dasu Mrs Imam ne? Barka da zuwa, kafin nan da kwana biyu a fara zuwa da veil! Koda yake ai naga ai mai kyau ce." Haka suka yi ta fadar magana mara dadi. Sai da Badar yayi musu magana, suka nutsu. Sannan ya nuna min inda zamu amshi abincin rana, sannan ya nuna mana gurin da matan nan suke yace mu zauna, anan suka shiga mikawa Tasleem hannu suna gabata da kansu. Haka yayi mata dad'i. Har wani jijji da kai take, tana kuma amsa musu hirar su. Tana fadin. "Kar Allah ya haɗa ku da ƙaddarar wasu, domin suna shiga rayuwar ku, zasu lalata maka kome! Kuma mostly masu saka hijab dem have two face, wasu tsabar rashin kamun kai tsalle suke jikin maza." Tana rufe bakinta, yana shigowa hall din cikin wani irin jijji da kai, tare da izza. Duk matan gurin suka shiga hankalin su tare da mik'ewa tsaye, ban ma san ya tawo ba, dan haka kaina a sunkuye ina swiper tears dina, ya mika min hanky.. "Good Morning, Mr Nazzir!" .sai lokacin na d'ago kai na kalle shi, mik'ewa nayi tare da cewa. "Am sorry sir!" Bakina yana rawa. "Karki damu, karba ki goge kwallar da kike asarar shi sabida wasu dalilai" "No ina dashi, a jakata." "Karb'a! Ki cigaba da zuwa da hijab, idan da hali daga yau kina saka har da wannan abinda kika cire tun a first door.   And daga yau na kuma samun wani yaci mutuncin wani zan kore shi.... Hhh.. Comments And Vote.... https://my.w.tt/aRlDAIh8Dbb MAH~NOOR✧✧ My First Wife♡ Chapter 0️⃣4️⃣ MrsUsmaa400 Free book For You Jikar kulu I have many problems in my life...But my lips don't know that' they always smile.. BISMILLAH RAHAMANIH RAHEEM ~#shetakemyposition~       "Kun fahimce ni?" Ya tambaya cikin dakakkiyar murya. "Yes sir" Duk muka amsa, har zai wuce ya juyo tare da kallona, yace min. "Are you ok?" Jinjina mishi kai nayi, ina kallon yadda Tasleem take harara na, ya sa kai zai fita. Yace. "Tasleem Elhussain Jimeta, ina jiran ki" sai nan naga fuskarta a sake, tabi bayan shi, har office din shi, tunda ya bar gurin matan suka shiga kananun magana, ina jin su ban kula su ba. Hayaniya ce bana so a rayuwata. Shi yasa nayi banza dasu.  Zuwan Badar ya sani mik'ewa muka fito, zuwa inda zamu zauna. Kallona yayi sannan yayi magana kasa kasa. "Noorh! Ki tsare kimarki, karki yarda da MD, ki kame kanki. Please karki zama balagazza shaddar kasuwa, ki zame macen da ke namiji zai bi ba kece zaki bishi ba don Allah, wallahi kallon kanwata nake miki." Gyad'a mishi kai nayi tare da cewa. "Insha Allah zanyi yadda kace" yadda nayi maganar ne ya bashi dariya a dan tsorace. "Karki damu, babu abinda zai faru" daga haka ya shiga min bayanin yadda kome yake tafiya a Office din shi yace min. "CEO baya nan, yana kasar Qatar, akan kasuwancin shi na man fetur, sannan wannan kamfanin about mutane dubu goma suke aiki a cikin shi, sannan akwai leburori masu kananun aiki. Mr Mahir bai da matslar kome, sai dai bai da dadin zama, har gwara MD akan shi. Sabida matukar yana nan toh wallahi kullum sai yayi kora.               Yana karban gyara amma banda na mace, matukar zaki mishi gyara koran ki."        "Ya Badr gyara koran su zai yi, domin babu abinda ya dame ni dashi" na fadi haka a sanyayye, kallona yayi sannan yace. "Toh naji koran su zai yi!" Nan muka Cigaba da hidimar aikin.          ★    "Da nace karki kuma mata magana shine kika mata."  Ya cire rigar shi, tare da zama a kujera yana balle cire suit din jikin shi yayi, sannan ya shiga zare neck tie din shi, ya kalle ta tare da kiran ta da hannu. "Ki min tausa" Wani irin girma kanta yayi tare da wani bada sauti na musamman, yau ita ce zata yiwa daya daga cikin young billionaire boys na naija. Jin wani irin karsashi ya shigeta, a hankali ta isa bayan shi, tare da fara mishi tausa, a sannu a hankali. Take mishi, yana aiki tare da lumshe idanun shi. Karar wayar shi tayi wacce take saman table din Office din, ya kai hannun shi ya d'auka.          Lion Man! Ya gani, murmushi ya sake sannan ya kunna tare da sakawa a amsa kuwa. "Barka dai Lion!" "Tiger!" Ya kira sunan cikin wata irin kasalalliyar murya, juyawa yayi ya kalli Tasleem, da sauri ta tashi ta koma daya daga cikin kujerun cikin office din, ta zauna wasu gray colour, ta daura daya akan daya. "Lion! Kana bukatar wani abu ne?"          Shiru yayi, yaki bashi amsa. Sai da ya kuma maimaita abinda yace sau uku kafin yace mishi. "Please ka daina min ihu,"        "Ok what do u need? Ko kana bukatar zafaffan Yan mata zasu jiyar da kai dad'i." Wani irin iska yaja tare da yaji, sannan yace. "No need, yan bautar ƙasan sun iso ko? And ka zab'a min daya a cikin su.  Wanda zai taimaka min da aiki Insha Allah ina hanya kowani lokaci."        "Ok boss!" Karamin tsaki yaja, jin ya kira shi da boss. Yana kashe wayar ya kalli Tasleem, yaga itace ta dace da Office din Mr Mahir, murmushi yayi sannan yace." Hey" da sauri ta mike tare da isa gurin shi, ta Cigaba da aikin, yana wani juyar da wuyar shi          Zuwa gabanta yayi tare da zuba hannun shi duk biyu a aljuhun wandon shi. "Zaki iya aiki da kuwa, akwai brother na, da zai dawo dan haka ki nutsu karki janyo ya kore ki " Gyada mishi kai tayi, sannan ta juya zata fita yace mata. "Kice Aeesha tazo."      .... Ciki ciki ta amsa mishi, tana me fita a ranshi yace. "Hmm!" Muna tsaka da aiki tare da Badar ta shigo, tsaki tayi sannan ta juya ta zauna tare da cewa, "kije Mr Nazzir yana kiranki."           Mikewa nayi na fita, kallonta Badar yayi yace. "Kina kishi da ita ne?" Wani kallon banza tayi mishi tare da wani gatsine face, kafin ta Cigaba da abinda take. .. ina shiga ya kalle ni, tare da nuna min gurin zama na zauna. "Ko zaki zauna a Office dina kina tayani aiki?"       Shiru nayi kafin nace mishi. "Kayi hakuri! Ba zan iya zama da wani namiji a guri guda ba, domin duk yadda aka zauna mace da namiji sai ka samu na ukun su iblis ne! Am sorry service muka zo ba kebewa ba!" Ina gama gaya mishi haka na mike tare da barin Office din. Murmushi ya sake tare da cewa. "Dama nasan da haka." Tunda na koma muka cigaba da aiki, tare da nuna min wasu abubuwan na kamfanin, har aka yi break, muka nufi gurin cin abinci. Ban iya cin kome ba, sabida da kunya nayi ta cusa abinci a gaban mutane. Abinda bai tab'a faruwa ba yau shi ya faru. Zuwan Mr Nazzir gurin cin abincin. .     Ya amso shima ya zauna a kusa da ni, "Ko baki murna da gani na ne?" "A'a," na fada da sauri."toh kici mana" yace min, "Ban iya cin abincin a gaban jama'a bane." "Ok, idan babu kowa zaki iya ci?"     "A'a ba sai haka ba, zan ci a Office." "Toh muje office dina!" "No...no, nan ma yayi." D'ago kai yayi sannan ya kira wani security yana tawowa ya sunkuyar da kanshi, suka yi magana. Mutumin na d'aga kai, ya kalli yadda kowa yake juyawa yana kallon mu, sannan ya bude murya yace. "Kowa ya bar nan, kuje Office din ku, ko gurin da kuke ku ci abincin ku, ku bar nan cikin minti biyar."      Cike da mamaki, ake kallona, sannan suka shiga daukar abincin su. Suna fita, irin ransu a b'acen nan kallon zaki sani Tasleem tayi min.         Nima mik'ewa nayi ya rike tiren abincin yana faɗin. "Zauna muci." "Amma!" Hannun shi ya saka a baki tare da lumshe idanun shi, dole na zauna na fara cin abin ba wani abu bane, snacks ne sai namar kaza da kuma juice, ganin juice din shi nayi ba irin namu ba, dan haka ma ɗan saci kallon goran, na cigaba da cin abincin, guda daya naci. Sannan na goge bakina na mike ko inda yake ban kalla ba, na barshi zaune. "Hotness! Ina zaki?"      Cak na tsaya, kafin na juya tare da nuna mishi agogon hannuna, min cinye lokacin mu. Har mun shiga na aiki. Table baki yayi tare da mik'ewa, ya biyo ni. "Baki ce min kome ba!" "Da aka yi me?" Na maida mishi tambayar shi, "Baki tambaye ni, Number na ba" "Bashi ya kawo ni ba! Abu nazo yi, kuma idan na gama zan kara gaba." "Tare zamu kara gaba?" Juyawa nayi na kalle shi, sannan na wuce inda zai kai ni office din Badar, muka shiga aiki, shigowa yayi yaga yadda nake mai da hankali ga bayanin da Badar yake min, a hankali ya iso tare da sunkuyawa yana kallon laptop din, sannan ya tab'a wani gurin, yadda ya kwanto ya bayyana yasani jan kujeran kamar zai fadi. "Sorry! Kimar hijab dina nake karewa;" na fada mishi haka a hankali, lokacin da ya juya yana kallona, murmushi yayi sannan yace. "Karki damu!" Tab'a mouse na laptop din nayi, tare da kai arrow din side din da yace ai yarda a shiga ba, yana ganin haka ya yayi maza ya kai hannun shi kan nawa, da sauri na juya. Girgiza min kai yayi, janye hannun nayi tare da yarfe hannun. Kamar na tab'a wuta, "Bana son ki tab'a gurin, tsohon gurin sarrafa abubuwan kamfani ne yanzun baa cika amfani dashi ba. Badar kayi mata bayani, har da Tasleem yadda zasu fahimta." Yana gama fadar haka ya fice abin shi,.yana fita,.itama tana fita. "Noorh, kin san Allah zaki b'allo min August, wannan side din ba'a shiga, sannan na gaya miki karki na barin yana tab'a ki, Kinga kamfanin nan, mugun guri ne! Mutane da yawa sun mutu sabida wannan kamfanin, yan bauta ƙasa irin ki sun mutu, sai samun gawar su ake a gidajen su.        Noorh, jami'an sirri sun mutu, kuma su kan su kamfanin suna da goyan bayan gwamnatocin kasar nan domin idan aka zo campaign, suna bada gudummawar su na fitar hankali. Sabida asalin mai kamfanin yayi hidimar siyasa, kuma har yau ana siyasa a cikin gidan su. Dan haka ki kula koda anyi wani abu b'oyewa suke."     "Amma kasan abin shan mu dana shi ba ne iri daya bane. " Buge min baƙi yayi, tare da magana kasa kasa.        "Baki da hankali, kiyi kokarin dakatar da nazarinki idan ba haka ba, sunanki gawa."     Ya faɗa min tare da Cigaba da aikin shi, shiru nayi tare da rike goshina ina kara tunanin rubutun jikin lemon kwalbar, ina kara juyar da lumshashen idanuna, a hankali na sauke akan  da sauri na bude idanuna, tare da kallon shi kasa kasa nayi da muryana kamar karyaciya nace. "Abin." "Hm" yace min tare da mik'ewa ya nufi wani daki, bai fito ba sai karfe sha biyu saura, yana fitowa ya kalle ni. "Sannu!" "Yawwa!". Can ya cigaba da abinda muke, ban ga Tasleem ba har kusan karfe ɗaya muka fita sallah, muna dawowa, na sameta tana wasu dube dube a wayarta. "Tasly!" Ture hannuna tayi, cikin wani irin kallo, sannan ta mike tana faɗin. "Karki min karuwanci,  karuwa kawai. Da kika tafi office din MD." Ture ta nayi cikin bakin ciki, tare da nuna ta da yatsa, kawo hannu tayi zata murɗe min yatsar na kama hannunta, na juyar da ita, sai shegen baki babu karfi. "Karku kuma kira na da kalmar karuwa, dan wallahi zan baki mamaki, ni ban iya niman maza su soni ba, halitta tace, duk wanda ya zauna dani sai ya bukaci haka a tare dani.    Sannan da kike cewa, naje office din Mr Nazzir, kece zaki gayawa kanki haka, Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama, yace idan dayan ku ya jefe ku da kalmar da ya kasance muzanci ne da b'atanci, kuma bai nemi yafiyarku ba, idan har baku aikata ba, Allah ba zai tab'a kyale shi ba har sai ya aikata abinda ya gaya muku, dan haka ki nemi yafita, domin ba zan yafe ba." Na cigaba da murde mata hannunta tana kuka.. shigowar Badar yace. "Subhanallahi! Noorh! Saketa bana son shirme!" Ture ta nayi ta fadi. Ya d'ago Tasleem tana kuka kamar wacce aka saka mata wani abu. "Me ya faru!" Zuciya ta hanani bashi masa tace mishi. "Hm! Fisabillahi! Kome Noor, kowa Noor! Babu wanda ya dame da how am feel, she take my position! Ta dauke hankalin kowa, d'azun kaga yadda MD ya kore mu sabida ita, Why sai Noor ?" Tana gama fad'ar haka ta dauki jakarta ta bar Office din.         ..... Bata kula Mr Nazzir da yake bakin kofar ba, ni kaina kuka nake, tare da ɗaukar jakata, zan bi bayanta, yace min. "Ki dawo kiyi muku sign, sabida asan kun zo kun fara abinda ya kawo ku."      Zuwa nayi, na cika mata tare da nawa, na fito ina zuwa naga ta tafi, wani irin kuka ne yazo, ya tsaya a gabana. "Zo na kai ki" Kallon shi nayi, sannan na shiga motar ina yi ina share kwalla na, har muka isa gidan, ya har cikin gidan ya kai ni,sannan ya tsaya tare da mika min tissue, na bude tare da cewa."thanks!" Na ficce abuna, tunda daga bakin kofar shi gidan cikina ya murɗa, dan na hango ta tana kuka a jikin window.. Ina shiga ta juya gurin Mommy, cikin kuka tace.. "Mommy shine ya kawo ta, Mr Nazzir Abu Aswad, Mommy na shiga uku mutuwa zanyi don Allah Mommy ku kore A'isha daga gidan nan!" #Vote #Comments #Share😍😘🌹 https://my.w.tt/fpBMaONrHbb MAH~NOOR✧✧ My First Wife♡ Chapter 0️⃣5️⃣ MrsUsmaa400 Free book For You Jikar kulu BISMILLAH RAHAMANIH RAHEEM ~#HB Family~ Wani dan iskan rawa jikina yake tare da zaro idanu waje, cikin karaji tace. Fitar min a gidan Ubana, bana son kuma ganinki, bana so? Bana kaunar ganinki, fita ko na saka a kashe min ke!"    Ta shiga turani da karfin tsiya, hawaye ke tsiyaya a idanuna, a hankali momy ta tako tare da zuwa gaban mu, ta kifa min mari.  Kafin ta kuma d'ago kaina.        "Ke! Kike niman hanyar da zaki wargaza farin cikin Baby Queen?" Bakina na rawa nace mata. "A'a momy wallahi ba  yadda take tsammani bane, wallahi babu kome a tsakanin mu, kawai tana zargi ne don Allah kiyi hakuri wallahi ba zan kuma shige mishi ba."           Kallona a hankali tana danne zuciyarta ga abinda yake tinxirata, gani take me zai hana ta lalata fuskar da mutane suke rawan kai akan shi. Idan ta tuna kuma yadda dangin Mahaifiyar Noor suke mahaukatar masu kuɗi ne, sai taji jikinta yayi sanyi. Dan tasan tana tab'a lafiyar Noor kamar ta kashe yarta da ranta ne.      .Sake ajiyar zuciya tayi sannan tace mata. "Karki kuma sakewa naga kin fita zuwa HB. Company idan kuma na fahimci haka toh zan lalata miki." "Insha Allah ba zan kuma ba kiyi hakuri don Allah."    "Wuce ki bani guri." Da sauri na bar falon tare da hayewa sama, ina wucewa suka bini da kallo. "Momy!" "Bana son ci da zuci, idan muka mata wani abu kece zaki fara faduwa, idan muka barta kece zaki moreta. Dan haka ki zuba mata ido, zan barta ta koma amma kafin nan kin shigewa Mr Nazzir. Yadda babu wanda ba zai san kuna soyayya ba, karki sake ki bada damar da wata zata gane cewa kina jin haushin Noorh, dan haka ki shige mishi. Insha Allah akwai wata mata mari, tana hada magani na musamman, sabida irin su Mr Nazzir.         --- A hankali na zube a bakin gadon,  na fashe da kuka. Tare da dafe goshina..ina kuka ina karawa, sai da nayi ya ishe ni sannan na mike na cire kayana na shiga ban daki nayi wanka tare da alola na fito.            Na saka dogon riga, tare da hijab nayi sallah. Sannan na kwanta a kan abin sallah. Ina sauke wasu kwalla masu shegen zafi. A hankali har barci ya dauke ni.       --- Lagos. A duniya Allah ya halicci mutane da halayyar su daban daban, wasu zaka samu suna masifar son sanyi wasu kuma suna son zafi, haka wasu kuma suna matukar son ruwa. A cikin wannan dabi'ar Mr Hamoud Boualem ya gina Iyalin shi. Mutum ne mai matukar kaunar ruwa.          Shi yasa da ya tashi gina gidan shi ya gina a bakin tekun Lagos, a banana island. Inda ya saka ka je har kasar Kuwait aka zano mishi hoton wani dankarerren gida, me mugun kyau, inda ya sanyawa gidan sunan. Narrabeen beach housa. Yayinda mutane kewa gidan lakabi da honey house, kasancewar gidan guda hudu ne a cikin unguwar.    Gida na daya gidan Shi da iyalin shine, kafin rasuwar shi. Four bed room ne, sai kitchen guda biyu da falo uku.     Hajiya Maryam itace matar shi, daga ita bai kara aure ba, ita daya ce tal. Hajiya Maryam tana da yara biyar namiji ɗaya sai mata uku. Mahir shine babba, me shekara talatin da uku, sai Hadiya. Wacce take da shekara shirin da takwas. Tana aure a lekki. Sai Suhaila wacce take da shekaru ashirin da hudu, tana karatunta na karshe a Calgary.     Sai Adeemah wacce shekarunta Ashirin da daya, tana karatun a jami'ar Abti Yola, sai yar Uwarta su Alishbah. Itace take secondry school, ss2.         Mansion din cike yake da ma'aikata, wanda suke karkashin kulawar mahaifiyar Mahir, kasancewarta babbar  Judge na garin lagos. Mace mai addini da Sanin ya kamata, sannan bafulatana ce gaba da bayanta, dan ko Hausar ta har yanzun bata ware ba. Gidan.        Sai Mansion na gaba, gidan Barraq Abu Aswad, Mahaifin Mr Nazzir Abu Aswad. Kanin ne ga Hamoud Boualem, wanda suka kasance Uwa daya.      Dan kimanin shekaru saba'in idan ka ganshi ba zaka ce ya kai haka ba, tare da matar shi Sahiba, yaran su uku.           Nazzir shine babba, sai Nurul Sahar, sai kuma  Zoolfa. Suna da mugun ji da kansu, basu cika son mutane suna zuwa gurin Hajiya Maryam ba, toh ya zata yi ita na mutane ce, Hamoud Boualem asalin su yan kasar algeria ne. Wasu damuwa irinta zumunci yasanya Hamoud Boualem ya bar kasar shi ta Haihuwa,    Ya dawo Naija da zama, lokacin da  yazo ne ya nemi inda zai fara kasuwanci sai ya zabi zaman yola, a can ya hadu da Hajiya Maryam, har suka yi aure.  Ana suka haifi mahir, sannan ya kafa kamfanin shi na soft drink, Sabida yana da asalin babban branch din shi a Kasar shi ta Haihuwa. Wato Algeria. .... Bayan haihuwa Mahir suka tafi Algeria anan suka samu family house din su ya kuma tarwatsewa, sakamakon matsalar  cikin gidan su, a cikin mutanen da suka bar gidan har da dan uwantar su. Shima ya bar garin biskira. Haka ya dame shi sosai,. Da zai koma ne ya tafi garin bechar inda mahaifiyar shi take aure, ya daukota da kanin shi Barraq Abu Aswad. Mahaifiyar su mai suna.    Hadiya, tazo ta zauna dasu lokacin Hajiya Maryam tana karatun ta akan lawyer. Haka suka ci-gaba da zama a Yola har matar Barraq ta haihu lokacin Mahir na da shekara biyu har yanzun suna tare da Hajiya Maryam.        .... A hankali kome na family yake tafiya cikin tsarin Ubangiji, sabida Mr Hamoud Boualem yana bawa kowa damar yayi abinda yake so. Har Mahir da Nazzir suka girma, aka kai su makaranta mafi tsada da kyau wato king Abdul azeez Saudiya. Acan suka fara karatun su har suka kai matakin digiri.          Anan ne kuma suka raba jaha, domin shi Mahir yana son aikin tsaro, yayinda Nazzir ya zabi kasuwanci. Mahir ya tafi College of militry USA. Inda ya samu degree din shi a fannin binciken sirri, sannan ya kuma sake samun degree na biyu, akan yaki da ta'addanci. Dan haka ya dawowa gida Najeriya hukumar sojojin ƙasar suka dauke shi a shashin sirri.               Amma daga baya ya ajiye aikin bayan wani irin tashin hankali da akayi a ƙasar naija, wanda aka samu fada tsakanin bangarori biyu na ƙasar, yanzun haka ya ajiye aikin baya damuwa da kowa, sai kasuwancin shi da kamfanonin mahaifin shi musamman wadanda suke dakon mai dasu.       Mahir yana da matukar kirki amma bai da mutunci kasancewar yayi aikin soja, abu kadan yake fusata shi, bai cika hayaniya ba, har yau Mahir yana da mafarkin akan wata mace da suka haɗu. Amma ya manta inda suka haɗu.       Mutum ne da ya kasance miskili,. Bai da magana amma yasan kan mugunta, domin idan yana gari. Yana da Office a cikin gidan shi, akwai wani a cikin gidan mahaifiyar shi.        Idan aka mishi abinda bai masa ba, zai iya hana kowani mai aiki  barci a ranar, ya saki kuyi ta aikin da babu. Idan yana barci ba a hayaniya a cikin gidan su ko gidan shi. Atleast dai bai son kwaraniya, shi yasa ya ajiye aikin militry, yace aikin militry bana mutane irin shi bane.            ...... Sauran Mansion din kuwa, sun hada nashi dana Nazzir. Duk cikin gidajen gidan Mahir yafi na kowa haduwa da haska Mansion din sabida gidan sama ne da fuskar gidan yake kallon taku, sannan Bayan anyi building gidan, amadadin katanga wasu irin Glass me mugun kauri aka saka a jikin gidan Amadadin bango.            Anyi tsarin gidan farin paint ne, yadda haka falon gidan guda hudu ne, kamar yadda dakunan gidan suka kasance huda uku.         Falon shi na farko wanda yake sama kayan cikin kujerun falon ba wasu dayawa bane amma gray colour ne, sai dan gurin shakatawa, wanda daga falon kana hangowa, kuma kana hango tekun Lagos. Sannan shima falon yan me dauke da dinning table kujeru guda ukku       Sai na biyu, shima multicolour ne, amma a kasa yake, sannan akwai littafai, tare da frame na wall, da dinning table, sai yan wasu drower masu shegen kyau na jikin bango wanda aka yi shi daga wood. Akwai yan step da zai haura dakai falon sama. Zuwa bedroom din shi.       Sai daga nan kana hango ruwa ta falon shima fantastic babu laifi.      Sai falo na uku, wanda ya kasance kujeran anyi su da wani irin itaccen ne kamar yadda ake basket, sannan kome na cikin falon is Whiter.       Sai wani dan trow da aka saka na ash colours, sannan tsakiyar falon akwai wani katon basket wanda aka daura Flower a kan shi. Shima kuma a kwai dinning table a cikin shi sannan yana dauke da kujeru guda hudu. Wall din falon an manna frame masu shegen kyau, da tsada domin a Moscow ya sayo su.      Sai kitchen a falon sama akwai kitchen wanda kome na kitchen ɗin gray colour ne, hatta iland din kitchen ɗin sannan akwai wasu chair, masu kyau a jikin iland din, wanda mutane hudu zasu ci abinci a gurin, asalima kitchen ɗin yana cikin falon ne.     Kitchen na biyu, yana kusa ne shi kuma kome nashi brown da Golder ne, me mugun kyau, kome a tsare yaƙe.         Dan wani home Office din shi wanda yake kusa da falon kitchen shima kusan kome iri daya ne da kayan kitchen ɗin kasancewar da wood aka yi kayan kishin cin ba da cafara ba, normal katako ne. Sai labrary da aka jera books, da wasu manyan kujeru masu shegen kyau. Tare da wani dan gurin da aka mai dashi na hura gawayi. Ko itacce yana ciki sabida sanyin Teku.                  Sai tables din da aka daura laptop din shi da wasu abubuwan na aiki daga cikin office din kana hango waje ta window Office din.     Sai kuma bedroom din shi yana farko yana zagaye da wani irin glass wanda ya kasance blue black, aka shiga cikin shi zai rufe kanshi sannan ya sake wasu irin labule masu kama da net. Sama gurin kuma yana bada haske light blue, tare da sanyin ac. Gadon yana tsakiyar zagayen ne.      Sai wasu takarkace nashi tare da wani dizn na doki, a dakin cikin bathroom din kuwa, akwai soup bowl freestanding tub, a cikin ban ɗakin. Mai shegen kyau. Wanda idan ka gani sai kayi sanyin shiga cikin shi.        Akwai wash tub, shima bowl ne masu mugun kyau. Da wani wardrob inka ajiye rugunar wanka da towel da inda ake ajiye kayan wanka, irin su sabulu, soson wanka, brush da maclean. Da inda ake ajiye kayan gyaran fuska.         Sai kuma daya rum din wanda ya kasance bai cika Yarka ce ba, amma bed din cikin shi kome na ciki  pink da Golder ne akwai royal chair a cikin dakin sai tv da wanda yake saman wani  stand wardrob, tare kwalbar Flower. Kana hango bakin ruwa ta jikin gurin. An sake wasu labule net. Haka ma gadon ya sha shimfid'a.   Sai daki na uku.  Yana kallon takun sosai shi kam royal bed ne, idan nace zan muku bayani bazaku fahimta ba, amma bari na nuna muku kome daki daki.... Mu hadu a next page.....🌹    The honey house...       First falo..     Second falo.  Third falo.  The master bedroom  Lady bedroom       The royal bedroom..     Fisrt kitchen.   The Home office...      So mu hadu a next page... Amma gaskiya zan tafi hutu, maybe sai sabon shekara, idan kuma kinyi Vote da comments insha Allah zan iya dawowa.. Please commenta, Vote, And share 🌹😍😘       https://my.w.tt/8Q5hDfaJJbb    MAH~NOOR✧✧ My First Wife♡ Chapter 0️⃣6️⃣ MrsUsmaa400 Free book For You Jikar kulu BISMILLAH RAHAMANIH RAHEEM ~promotion~ A cikin dakuna biyun man akwai Manyan bath tub na Alfarma, wanda mutane biyu zasu iya shiga su zauna,    Second rum akwai.  Retangle corn tub, musamman daga Japan aka zo dashi, aka saka a cikin bathroom din, Sai third rum, akwa  luxury alcover tub, shi kam wani zuwan Mahir Moscow ya zo dashi, dan ya burge shi. A ta wajen gidan akwai wani katon costco hot tub, na wanka  aka ajiye shi. Shima mutane biyu zuwa sama da biyu zasu iya shiga cikin shi suyi wanka. Sai kuma Luxury Gym room inda aka zuma inda kayan kayan karfe ne da yake d'agawa, sabida murdewan jiki.        Sai Games room, inda aka zuba kayan games na manyan maza har da karamin Bar, gidan a iya kawatuwa ya kawatu, zai yi wuya ka shiga gidan ka fito cikin dadin rai, sabida babu inda bai hadu na.       Duk wannan haduwar gidan bai tab'a burge Mr Mahir ba, sabida yayi alqawarin duk wacce zata shigo gidan, toh ba karamar jaruma ba, shi yana da buri. Amma ya barshi da mahaliccin sa.        •• "Maryam! Shin ba zaki yiwa Mahir magana akan auren nan ba, anya kun min adalci? Haka zan koma ga Allah banga jikokina ba?"       Cikin nutsuwa Ummi ta gyara zama sannan tace mata. "Jaddih kiyi hakuri! Wallahi Baba kaman me cutar aljanu, wancan watan da suka wuce Ni dashi muka yi magana akwai Nabeeha yar abokiyar aikina tana Kano, mun yi aiki da ita aka meda ta Kano, yaron nan suka haɗu da ita yarinyar me sunan. Anjum, hmm Yarinayr ta dama haukacewa akan shi. Tana komawa gida ta nunawa mahaifiyarta da Murna Uwar ta kirani take gaya min ashe Mahir ya dawo. !na amsa mata da eh anan take labarta min yadda suka yi da yarta, hmm Hajiya na sami Mahir muka yi magana tare da niman Alfarmar kar ya kunyata ni." Dariya Alishbah tayi tare da cewa. "Ummi bari na bata labarin abinda ya ce da yarinyar. Lokaci da yaje ya dawo, dan ko awa uku bai yi ba. Jaddih yana zuwa bai yarda ya shigo ba sai da dare.          Kamar wani wanda ya had'iye wuta haka ya shigo, ya zauna Ummi tace "Baba ya hanya da fatan ka ga yar gidan Hajiya Halimar?"       Kallon wani kujera na musamman tayi a falon, ta muna kwashewa da dariya sannan ta cigaba da cewa. "Jaddih bawan Allah nan ya gyara zaman shi akan kujeran, kamar wanda Ummi tayi mishi fada, ya cigaba da latsa wayar shi. Sai da Ummi ta kuma magana ya bude baki kamar wanda yake ciwon hakuri yace. "Ummi don Allah meye laifina da zaku hada ni da wata yarinya me siffa kamar tumatir, gaskiya bazan iya rayuwa da ita ba!"   Haka ya mike tare da barin gidan, nan shiru Ummi tayi  ina ganin kawar Ummi tana kiranta amma taki dauka.        Idan baki manta ba akwai Jadwa yar Kanwar Ummi, haka yarinyar nan ta haɗu da Ya Mahir, Cope town tayi ta mishi magana, ya Mahir ya shareta sai da suka zo hutu, ta mishi abinci ta kai mishi wancan dakin Ya Mahir ya juye abincin Karen shi Dolna. Wai bata iya girki ba. Ko shi ya shiga kitchen sai ya dafa abinda zai fi nata. Karshe munafikin karen shi yayi ta barci shine ya dauko wani bindigar shi wai sai ta gaya mishi me tasakawa karen yake barci."     Aikuwa kakan tayi shiru, tana sauraron jikarta, gyara zaman lullubinta tayi sannan ta kuma rike calbin hannun ta, ta sake murmushi. Sannan tayi gyaran murya tace. "Ashe yana magana haka?" "Hajiya yana yi, idan yaso idan bai soba sai ya manna abu a kunnen shi yayi shiru abin shi Allah kadai yasan yawan mutanen da Baba ya sani jin kunyar su, daga yace wancan ta cika kyau, tayi fari da yawa, sai yace ta cika surutu, bakinta babba ne, kai ina bakinta yayi karami wai kawai na tambaye shi Yarinyar tayi maka? Shine sai yayi ta zage su, akwai yarinyar da yace min wai Ummi wancan yarinyar tana da kirji da yawa, haihuwa daya zasu kwanta, wata kuwa ce min yayi idan ya fara tsufa tana da boom zata iya rasa gwiwarta, wata kuwa ce min yayi matsalar yarinyar ta haɗu sai dai guntuwa ce, daya kuma yace min tayi tsayi dayawa, Hajiya babu yarinyar da ba zai kusheta ba, daga tayi tsayi sai ta cika siranci. Na rasa gane mishi kuma idan zai fasa ba zaka ga yayi dariya ba fa a'a cikin kamewa yake maganar"       "Shi yasa kwanaki nace yaje su daidaita kansu da Zoolfa, kallona yayi sannan yace min. "Bata da kunya." Da ya bani Haushi nace mishi. Toh kai wacce irin mace kake bukata? "Ban sani ba, amma ina jinta a rayuwata." Ina sake bude baki zan kuma mishi magana ya janyo  mashin kujeran ya rufe fuskar shi Alamar baya son maganar ma kenan.      Yadda kuka san me aljanun haka yake, yanzun zai yi abun Arziki an jima zai shuka na tsiya..     • Yola. Tun asuba dana farka, na shiga nayi alola nazo na gabatar da nafilla, ina idarwa na gyara gurin kwanciya na, na kuma kwanciya abuna.              Ina cikin barci naji kamshin turarena, bude ido nayi cikin barci na kalli Tasleem sanye da unifoam dina, ban kulata ba na gyara kwanciya na gabaki daya kayana tayi amfani dashi, tana shiryawa tana tauna chewgum, tana gamawa ko sallama babu tayi tafiyarta...       .... Karfe goma ta isa kamfanin, kanta na wani irin hayaki ta isa Office din Badar, ta gama abinda zata yi sannan ta cigaba da aikinta dake baya cikin office din. Shigowa yayi ya same ta. "Ayya Slim lady! Ina Noorh?" Wani irin yaken renin hankali tayi mishi tare da wani yarfe hannun tace mishi. "Oh yar aikin gidan mu ce, kuma mun sallame ta koma inda tafito." Sannan ta cigaba da abinda take tana wani fisga kamar wacce ake zugata.     Karfe sha daya Mr Nazzir ya leko tare da kallon su ganin yadda kowannen su ya juya yana abinda yake gaban shi yace musu. "Ina A'isha Omar Jimeta?" Shiru tayi. Kafin ta wani lalle shi a fisge tace mishi. "Ayya ta koma garin su." "Wat?" Wani karamin murmushi tayi sannan tace mishi. "No dama anyi maganar auren tane toh taje a tabbatar ne maybe zata dawo da auren ne, ta karasa service."    Shiru yayi na wasu lokuta, kafin ya sake murmushi yace mata. "Ok! Kizo mu fara aiki dake, ita kuma tunda tana da aure sai ta zauna a Office din Lion."     Sam tattaunawar bai burge Badar ba, kallon Badar tayi cikin jin dadi tace mishi. "A Cigaba da zaman nan, mu sami promotion, and am pity for you guys da kuke min hassada, ita kuma kafin tazo i get wat i want." Ta wani mishi bye bye da finger. Murmushi yayi tare da cewa mata. "Am wishing you all the best" Ta fita tana wani rawan kai, tare da jijji da kai, har ta isa Office din shi.         Yan mata dayawa da suke aiki a kamfanin sunji haushinta, tare da tsanar ta. Aikuwa tayi ta zuba Iskancin ta, son ranta uwa uba wani shegen shakuwa ce mara ma'ana ya shiga tsakanin su da Mr Nazzir. Shakuwr da kowa sai da ya fahimci a tsakanin su akwai yarda.         A hankali ya bata wani irin power, wanda ya sanyata rena kowa a cikin kamfanin, kai yadda Tasleem tasamu dama a cikin sati Uku zaka dauka Ubanta ne ya gina kamfanin, nan kuwa yar banza, bata da lasisin kome a cikin kamfanin sai na bautar ƙasa.     A yadda suka shaku da Mr Nazzir,  har fita yawo suke, bayan an tashi aiki, zai zo ya kawota gida, sannan ya kuma dauke ta zuwa yawo, Iyayen ta ba karamin dad'i suka ka ji ba, su maganin farin jini, tare da na makiya, irin su  Noorh.  A tsakanin su da Mr Nazzir bata hana shi yayi Romance da ita, kome zai yi da ita zata barshi amma bata yarda ya tab'a virginity ɗinta ba, yana fara yunkurin zata fara rokon shi ya kyaleta, abinda ya lura da ita shine tana da kwaɗayi ita da iyayenta. Dan haka ya shiga zubawa Ubanta kudi tare da bashi cantrac, nan kan Ubanta yayi girma, sabida yarshi ta janyo mishi hanyar Arziki, gori da bakar magana tare da haibaci. Noorh tasha, sai dai bata cika damuwa ba.          Basu barta ta koma kamfanin ba sai da ta cika wata uku da kwanaki, yadda sannan suka ce ta koma, lokacin da ta dawo kome ya sauya, bata cika zama cikin mutane ba. Mr Nazzir ma bai cika mata magana ba, kawai idan ya ganta ma kauda kai yake, a hirar da suka yi da Badar ta fahimci sharrin da aka mata na tayi aure.    Dawowar ta kuma Tasleem ta ke gayawa Yan team ɗinta, ai ta kashe auren ne, haka suke mata kallon ayaba ita kuma tana musu kallon biri.         •• Lagos. Yadda Ummi da Alishbah suke aiki zaka iya rantsewa. Baki zasu yi daga Algeria, zunzurutun yadda aka shirya table da abincin sama da bakwai.             Gidan kuwa an saka turaren wuta dana tsinke babu inda bazaka ji dadin kamshin ba,      Adeemah da aka bata gyaran dakin shi ta wanke toilet din yakai sau goma, idan tayi ta goge ta kunna wani karamin fan da yake saman dakin, shi an saka shine sabida idan an wanke ban dakin a kunna ya bushe.       Ta gama saka turaren wuta, sannan ta fito ta gyara gadon, sosai. Tana yi tana cewa. "Haka kawai sai ka gama mishi bauta, yana zuwa zai ce bai mishi ba, wallahi matukar bai mishi ba toh ba makawa sai dai na gudu Abuja gurin Yafendo, wallahi bazan zauna ya kashe mutane da aikin Bala'i ba        Kana gama nan zai ce nan bai fita ba, kana gyara nan zai ce bai fita ba, shi gashi mr tass-tass! Allah bazan iya ba."          "Idan kin gama zagin shi kya fito ko? Allah Adeemah ki fita idanuna, Hidaya da Suhaila saka su aiki yaƙe kuma basu tab'a mishi musu ba, wato gaki nan mara kunya Allah yasa yazo ya same ki ya fasa min bakin nan."    "Ummi kiyi hakuri!" Fita tayi ta barta a tsaye tana gyara mishi dakin shi, tare da kunkuni, kasa kasa tace. "Uwar me zai  mana a gida bayan yana da nashi gidan ya koma can ya zauna mana."    Dakyar ta gama sannan ta fito, ta samu anje dauko shi tare da Alishbah, hada kayanta tayi ta bar gidan, hatta Ummi bata sani ba, gidan su Zoolfa ta koma.  Dan itace sa'arta, dake Adeemah wacce Kawayen ta suke kiranta da Deem Queen. Suna da mugun rawan kai. Yara ne masu mugun ji da kansu. Ga rashin kunya dan ma ita ita Deem Queen, Mahir yana cin Ubanta.        A ka'idar gidan, sai kana 300 level, aka gabatar da saurayi, toh tun tana shiga aji daya ta fara rawan kai, tuni Mahir ya je ya dawo da ita tare da zaneta, dan suna tare ne anan lagos da Zol Queen, take aka raba su, ita aka mai da ta Abti, ita kuma Zolqueen tana nan a jami'ar lagos.         A can ma ya saka mata ido sosai, domin hatta motsin ta yana gaya mata, an sanar da duk abinda take yi.         Bayan ta baje kayanta a dakin Zolqueen, kallon juna suka yi tare da cewa. "Allah na huta, idan zai dame ni na gudu gurin Yafendo... ...... 😘😍🌹Mr Mahir 🤣 kai ɗaya mata sun shiga uku da kai... Please Share And Vote comments https://my.w.tt/3Nb7WDqOPbb MAH~NOOR✧✧ My First Wife♡ Chapter 0️⃣7️⃣ MrsUsmaa400 Free book For You Jikar kulu BISMILLAH RAHAMANIH RAHEEM Kuyi hakuri! Abubuwan ne suka min yawa, amma Insha Allah zaku Cigaba da ganin shi koda ba kullum ba! Insha Allah zan kokarta 🙏🏼😘😍 ~#PI~ "Deem baki tunanin ya biyo ki, kin san ba hakuri ne dashi ba, karshe yazo ya haɗa dani, dan na fahimci ya tsane ni." Inji Zoolfa,       "Ina ruwana, shi ya sani, ayi rayuwa babu wanda zai maka gwaninta, na tsani rashin mutunci. Wallahi na tausayawa matar da zata zauna dashi dan nasan a duniya babu wacce take mishi gwanin ta, sai Ummi da Jaddih, sai ko Alishbah. Dasu Hadiya da Suhaila. Amma ni kullum sai yace ban iya ba. Ke kwalliya idan nayi sai ya harare ni, wai na cika hauka. Ubangiji ya sa ya hadu da wacce ta fini hauka ta mishi rashin mutunci yadda sai ya san cewa kowa hakuri yake da rashin adalcin shi."          "Aikuwa nayi imani da Allah, yan matan da yayi breaking heart dinsu sai sunyi farin ciki, mutum sam bai san ana mishi adalci ba, wai da Jaddih ta mishi magana yazo ya nemi aurena cewa yayi wai bani da kunya.         Kiji fa, sai kace a kaina aka fara rashin kunya kuma ban tab'a mishi kome ba."      "Ba dai Uban yan tsari ba, muna nan dake sai ya dama bilayin shi sannan ya hadu da wata kucaka..yayi fell in love da ita."    Haka suka gama kare mishi tanadi, sannan suka shiga hiran samaruka su.      ••• Cikin nutsuwa yake saukowa daga jirgin, iska na kad'a rigar jikin shi, sanye yake da riga da wando na Puma, rigar me hula ce.     Kayan jikinshi baki daya Black ne, hatta takalmin shi puma ce, daga can nisa ya hango autar su, tana d'aga Mishi hannu. a cikin wani irin taku me tattare da jarumta, yake tafiya yana isa gurinta, ya bude mata hannun. Da gudu ta isa tare da fadawa jikin shi tana faɗin. "Barka da hanya Ya Mahir!" Peck ya mata a goshi sannan yace mata. "Queen Shbah, ya school!" "Lafiya lau!" Ya fada tare da gyada mishi kai, a hankali suka isa motar su, bayan driven ya tawo da kayan shi.  Sai zuba mishi surutu take, yana lumshe idanunshi, tare da shafa kanta.   Har suka isa gida, tunda ya fito masu aikin gidan suka ganshi, kowa ya nutsu, sun san cewa kana mishi karamin kuskure kora ne.     Da sallama ya shiga falon gidan. "Barka da zuwa, miskili kafi mahaukaciya ban haushi." Murmushi yayi sannan ya isa gurin Jaddih ya zauna tare da daura kanshi a kafad'arta. "Ina kewarki." Ya faɗa ƙasar makoshi, yadda ita daya ce ta jiyo muryan shi,     "Magulmaci karya kake, ka fadi gaskiya dai, ya dace kayi aure dai wallahi daga kai har wancan d'an uwan naka, ku nimo mata. Ga yan mata a gari idan ma nan basu muku ba,.ku tafi can algeria akwai yaran mata a cikin dangin mu gaba da baya,.zaku sa.."       "Hmm!" "Hmm, din gidan ku. Kai gaya min Aljana ce ta aure ka." Lumshe idanun shi yayi tare da taryo abubuwan da suka gabata a rayuwar shi, a hankali ya saka hannu a cikin aljuhun wandon shi ya ciro wata sarkan azurfa. Irinta kafa.     Sake shafa sarkan yayi yana kuma sake motsawa, ba zai iya cewa akwai dalilin mallakar wanan sarkan ba, amma kuma yana da Tabbacin mallaki ne. Na wata, a kala sarkan tafi sama da shekaru goma sha biyu a hannun shi.            "Allah Alhaji ka fita idanu na, matukar baka yi wani abu ba, nan da karshen shekara zan muku auren dole." Mikewa yayi tare da haurawa sama, ya barta a gurin, bayan shi tabi da harara, tare da musu addu'a Allah ya kawo musu mata na gari.       Tunda daga bakin kofar dakin shi, yake hango alamun datti. Idanun shi suka nuna mishi, har ya bude dakin cikin takaici yake kallon kura a saman Center table din shi, cike da mugun kyam-kyame ya juya zai bar d'akin. Yaga Ummi tana tawowa.       "Baba ka dawo lafiya." Yake yayi sannan yace mata. "Alhamdulillahi Ummi. Na same ku lafiya ya aiki." Kallon shi tayi na wasu lokuta kafin ta share, duk da tasan shi ba ma'abocin tsawaita magana bane, but. "Ina zaka kuma, ka shiga ka huta mana." Cikin gajiya da damuwa, yace. "Waye aka bawa gyaran dakin?" Lek'awa tayi ta dai iya hango Center table da dan kura amma shima daga nesa zaka fahimci haka.            "Haba Babana, kuran nan ba mannewa zai yi a jikinka ba,ka shiga kayi." "Hmm! Bari naje Apartment dina kawai." Ya gwammace da ya shiga, cikin wannan ƙurar gwara ya koma gidan shi wanda kullum na duniya, sai an gyara gidan har bedrooms din gidan. Wani yaron shi haroon.         Yaron bayarabe ne, kusan Mahir shi ya kub'utar dashi daga shaye shaye, ya kawo shi gidan, yana bq. Duk wani nauyin shi Mahir ya dauka. Shi kuma sai ya zabi ya kula da gidan Mahir din.              A gaggauce ya bar inda Ummi take, tana jin saukar shi, bata dakatar da shi ba, domin ko tayi haka ba zai saka ya kulata ba.         Tun yana yaro karami ya tashi da mugun mugun tsafta, zai yi wuya ka ganshi da kaya yau gobe ya maimaita, sannan baya cika zama da kaya daya har dare,  mutum ne da yake da kulawa akan lafiyar shi.         Shi ya hanata daukar masu aiki mata, hatta me girkin su namiji ne, wankin su ma duk maza ne, sannan ya tara kannen shi yace musu. "Ban damu da duniyata ba kamar yadda na damu da goben ku, dan haka. Kar na yarda naji labarin wata tasaka inner wear ɗinta a cikin kayan wankin da za a kai loundry, idan kuwa na fahimci haka, toh zan karya yarinya." Yana maganar rike da goshin sa, sabida bai cika magana mai tsayi ba, idan kuwa yayi toh sai yayi ta fama da ciwon kai.        Shi yasa a Office bai magana sai kora.      ... Lokacin da ya isa gidan shi, bude kofar falon da yayi kamshin turaren zamani tare da wasu turaren na musamman, irin su Oud da sandal, Whiter flora, miski, Maryama, tare da bakhoor. Ya sanya shi lumshe idanunshi tare da sake murmushin jin dadi.              A hankali ya shiga cikin gidan, yana kallon ko ina kamar ya jefa abinci ya dauka yaci.         A duk lokacin da yayi tafiya sannan ya dawo ya sami gidan shi haka, ji wani irin dad'i yaƙe domin kuwa duk inda zai shiga, cikin nutsuwa yake yin shi, a da bai ji gajiya ba, sai da ta isa master bedroom din shi ya zube a bakin gadon.      A halin yanzun, yake hango alamun kamshin gaskiyar su Ummi da Jaddih, yayi girman da yake bukatar abokiyar rayuwa. Amma wacece ita? Daga ina zata zo mishi.            Sake damke sarkan hannun shi yayi sannan ya bude idanun shi da suke lumshe, ya manta wasu abubuwan amma abu biyu nan sun kasa goge mishi a ranshi,  kwayar idanun ta, tare da wannan sarkan da ba zai iya tuna kome akan shi ba.                  A hankali ya mike zaune ya shiga cire kayan shi, tare da shiga ban dakin ya dauki wani karamin light blue towel ya daura a k'ugun shi, sannan ya kuma dauki  kayan wankan shi ya da suke ajiye a wani dan karamin locker ya fidda su,.sannan ya tari ruwan zafi sosai ya jefa sosan wankan da sabulun a ciki wani roba.                 A sanyayye ya gama wanke sosan shi tare da dauko brush din shi ya kuma jefa wa a cikin ruwan zafi, shaving cream ya dauko tare da wasu tarkacen gyaran fuska. Ya shafa cream din a fuskar shi tare da gogawa a duk wani ajiye suma a jikin shi.     Sannan ya bude wata karamar drower ya dauko wasu park na gyaran farce, ya shiga gyara farcen shi, yana aiki yana kallon yadda ruwan wankan shi yake taruwa. Bayan minti sha biyar, ya shiga goge fuskar shi a hankali yana yi yana bude idanun shi, har ya gama, sannan ya zuba wasu Mayun turaren wanka, sabida shi mutum ne da yake masifar son kamshi. Shi yasa koda ya isa cikin ruwan wankan ya shiga hada shower gel da sabulun. Kafin kace me har ruwan ya tara kumfa. Lumshe idanun shi yayi tare da kwanciya cikin ruwan sosai.                 *** Yola. Wani irin kallo yayi mata, lokaci guda ta shiga nutsuwar ta, sanan yace mata. "Takardu Noorh ta kawo min, kuma duk rashin hankali na, bana kusantar matar aure, kin tsaya zaki mare mata baki san ina kallon ki ba."      "Kayi hakuri! Na tsani naga tana kusantar inda kake ne, Kuma" "Dalla ki min shiru, kina wani zakewa, idan kika Kuskura Lion Man ya shigo wannan kamfanin ya fuskanci kina Iskanci a cikin a wannan kamfanin koran zayi kuma karki yi tsammanin dan muna da wata alaƙa a kasa bai dame shi ba. Gaba zai yi dake."      Shiru tayi ba wani abu yaja mata wannan  fadar ba, sai dan kin bashi hadin kai da taki shine yake ta niman hanyar da zai mata rashin mutunci. Ya dai na kulata, tare da disgata a gaban jama'a, bayan ya kuma saka hannu Noorh zata yi aiki da Mr Mahir.  Daga baya ake gaya mishi ai Noorh auren ta ya mutu, abin ya bashi haushi shine yake son ya ci Ubanta. Kamar yadda ta saka ya rasa Noorh haka itama sai ya fanshe akanta." Rud'ewa tayi tare da bashi hakuri, dake ta gama gayawa kowa aure zasu yi, kuma sauran matan ganin yadda yaki nunawa akan zai yi mugun nufinsa akanta yasa suka yarda akan aure zasu yi shi yasa suka masifar tsanar ta.       Ita kuma idanunta yana kan Noorh, ko yanzun abinda ya faru Noorh ta kawo mishi wasu takardu ne, akan yau zata fara aiki a Office din shine take ta cike wasu takardun. Sabida tsarin Mr Mahir.       Yau kwana uku kenan da aka kuma fente Office din shi, tare da na kamfanin baki daya, ta kai mishi takardun kenan ya tsare ta da ido. Sai da ta kuma gyaran murya yake cewa. "Wato da aurenki ya mutu ko na samu labarin sai a bakin mutane?" " Kawai dai na gan kamar abinda ya shafi rayuwata ce, babu amfanin raba shi da kowa" "Haka ne! Gaskiya kinyi gaskiya. Amma idan babu kome ko..." "Ina da abubuwa da yawa a gaba na,ba aure da mutuwar shi bane zaɓi na, ko SOYAYYA da kauna." Tana fadar hakan ta amshi takardun ta juya zata fita, yace mata. "Ni kuma da aure nake bukatar ki, wallahi ba batun wasa ba." Girgiza kai tayi sannan ta tabar mishi Office din, tana fita suna haduwa da Tasleem, wacce dama tana tsaye a bakin kofar, kuma shima Ya ganta, ta Cctv. Noorh tana fita ta wanke mata fuska da mari, cike da mamaki Noorh ke kallonta ranta ya b'aci sosai, dan haka ta watsar da takardun, ta shake wuyar ta, ta rama marinta har uku ma, sannan ta barta a gurin yana ganin shi sai murmushi yake dan ya gaji da rena Noorh da tayi.      ina isa Office din mu, na sami Badar kallona yayi sannan yace min. "Rufe kofar nan, za nuna miki wani abu. Ban sani ba ko zaki iya taimaka min dashi Kinga daga Office din Mr Mahir key din yake ciki..idan kika dauko mana zamu iya yin kome tare."      A hankali ya kunna laptop din shi wani daukar video ne na minti ɗaya da sakon hamsin da takwas, yadda ake sarrafa giya tare da wasu abubuwan sha amma na mayye, kuma da tambarin Hamoud Boualem Company. "Yanzun wannan abun da yake faruwa, da sanin mr Mahir kenan, haba shi yasa arzikin shi yayi yawa ashe ana haɗawa da kazamta."      "Noorh abinda bamu sani ba, shin da hannun Mahir ne ko kuma wasu ne suka bude gurin tunda shi bai da lokacin sanin abinda yake faruwa. Matslar da ake fuskata, ana samun mutuwar matasa tare da tsofin. Abin da na fahimta kuma akwai hannun manyan mutanen da suke tare da kamfanin. Yanzun ni ba zai yiwu na fara bincike ba, sabida wifi din kamfani ne, dole zasu san shiga da ficce na, amma ke da kike wajen kamfanin zaki iya wannan ya zama personal information tsakanin mu."      🙄🤔 Malam bahaushe yace kaza me tone tone... Wata rana zata tono wukar yanka kanta.. https://my.w.tt/i6E1Vi9ETbb MAH~NOOR✧✧ My First Wife♡ Chapter 0️⃣8️⃣ MrsUsmaa400 Free book For You Jikar kulu BISMILLAH RAHAMANIH RAHEEM    _Allah ya baki lafiya ubangiji ya da zakkar jiki ne Aisha Bagudu! Allah ya baki lafiya_ My Honey Fans ina alfahari da ku, musamman comments dinku.😍😘 Da masu daukar dumin mr kyam-kyam😜 ~Sisterhood~ ....... "Noorh! Amma dole zaki sake jiki da Mr Nazzir, ba dan kome ba dan kawai ya samu ya shigar sake cikin mutanen da yake da kusanci da su, haka zai taimaka wajen shiga gurin ba tare da wani ya fahimta ba.       Sannan wancan yar uwar naki, kiyi kokarin dakatar da ita domin tana gab da rasa darajar ta, idan haka ta faru. Ba lallai bane kome yazo da sauki amma idan kika shige jikin Nazzir ita zata kuɓuta domin Nazzir manemin mata ne na bugawa a jarida kafin ya ci nasara akanta kinyi nisa da ita, kema nasan zaki kub'uta, sabida Mr Mahir ba zai iya bari wani abu ya same ki ba."     "Toh idan wani abu ya fito daga baya fa? Kai da kanka ka gaya min Mr Mahir bai da kirki idan wani abu ya hada mu da, ya kore ni." "Ba zai tab'a faruwa ba, na gama shirya mana kome Insha Allah koda zan yi Survive na, am sure dat zaki kai labari, nasan zaki tsira Insha Allah." Kallon shi nayi sannan na lashe bakina, dai dai an buga kofar Shigowa.    Mikewa nayi na isa bakin kofar, shi kuma ya mai da kome, sannan na bude kofar, wani irin kallo take bina dashi, tare da jan tsaki me ƙarfi. Bata hanya nayi. Sannan ta bangaje ni ta wuce, Dariya nayi mata, me cike da tausayin ta, sannan na koma na hada takardun na saka a jakata, daurewa take kawai amma dan abu kadan kuka zai sakata.               A hankali muka tashi tare da nufar gida, Ni Badar ne ya mai dani tare da bani wasu kayan aikin. Muna isowa Mr Nazzir yana isowa da Tasleem. Kanta na rawa, ta fito murmushi nayi ta sake min, sannan na nufi cikin gidan. "A'isha Omar Jimeta!" A hankali na juya ina kallon shi, cak ta tsaya itama, na isa har gurin shi. Murmushi muka sakewa juna, tare da cewa. "Sir!" "Noorh! Ina son magana dake, idan da hali." "Gaskiya na dawo gida kenan, kuma ba zan iya dogon magana ba, kuma bani da lokacin da zan yi magana da kai."    Murmushi yayi sannan yace. "Toh ba damuwa, ranki shi dad'e. Idan da hali a bani lokacin da zan zo mu gana." "Amma kamar akwai wani abu a tsakanin ku da Baby Queen?" Na tambaye shi, murmushi yayi min sannan yace min. "Am deeply sorry, babu soyayya." "Aikuwa babu abinda zai hada ni da kai, kawai ka rabu da ni, karka ja min magana, don Allah ka rabu dani, idan kace abota zan yi da kai but babu batun soyayya, sai dai abota na yarda da haka. Shima sai na duba yanayin mu'amala da kai. Da kuma Baby Queen." Daga haka na barshi tsaye, fuskar shi zaka kalla ka fahimci yaji yana cike da mamaki, sabida tunda yake babu macen da tab'ata nuna bata yin shi, asalima bai tab'a jin akwai ranar da mace zata ce bata yin soyayyar shi.    Dan ya fahimci shi yakewa mata alfarma basu ke mishi ba, sai gashi once, A'isha Omar ta mishi kwarjini.              Murmusawa yayi yana bin bayanta da Mayun idanun shi nan, ji yaƙe kamar ya dauke ta ya boye ta a gidan shi. Yarinyar ta yi mishi bazata, ta cika mishi ido.      Kamata yayi ace ta kware akan harkan rayuwa, amma wani sirrin da yake hangowa cikin idanun ta, ya sanya shi jin shakkar ambaton soyayya a tsakanin su. Ina ba zai iya zama da ita ba, a matsayin abota ba, abinda zuciyar shi ke son dai itace tazo a matsayin matar auren shi haka zai bashi damar tafiya da ita yadda ya dace.            Dakyar yaja kafar shi ya shiga motar shi, yana sake kallon yadda tasleem take tsaye, tare da kallon shi, bai damu da ita ba.         Bayan fitar shi ta shiga cikin gidan, a haukace tana shiga ta hango Noorh tana haurawa step. Kafin ta iso step din ta zame, sakamakon zubewar ruwa, lokacin da me aikin su ta dauko daga sama dauke da kayan wankin da Mommy ta jika, aikuwa sai da ta bugu. Wani irin kuka tasaka, me mugun karfi ta kuma tashi da sauri ta haura sama. ... Tana shiga ta samu Noorh tana banɗaki shiga tayi tare da, niman rufeta da duka. Allah ya taimaka Bata cire kayanta ba, aikuwa suka kacame da dambe, Tasleem ta fadi ita kuma ta haura cikinta tayi ta dukarta, ihunta ya janyon hankalin Mommy.                Tana zuwa ta sami Noorh bisa Tasleem, aikuwa ta rufe Noorh da duka, ita kuma ta Cigaba da dukar Tasleem sosai take dukarta, ganin zata kashe mata Ƴa kawai ta tureta da karfin tsiya, sai da ta fadi cikin zafin nama ta mike tana zubda yawun bakinta, sabida bakinta ya fashe.     "Wayyo Allah na, Mommy ta kwace min shi, Mommy zata kashe ni, sai na kashe ki wallahi wayyo Allah na, na shiga uku na lalace."  Inji Tasleem, Murmusa musu Noorh tayi sannan tace. "Wallahi matukar baki daina haukar tab'a ni ba, toh ba zan daina dukarki ba." "Yar iska, yar cin arziki ita da gidan Ubanta ki saka hannu ki daketa" Kallon Mommy tayi sannan tace. "Gidan ubana ne nima,.babu wanda ya isa ya kore ni." "Ni zaki yiwa rashin kunya?" Cikin taurin kai tace. "Koyarwarki ce ni, tunda na taso kika koya min kuma na haddace."     Sake baki tayi, tana kallon Noorh. "Idanunki sun bude ko? Kin saba da maza?" "Bani ya dace ki gayawa haka ba,sai wacce take damuwa akan wanda bai san tana yi ba. Ni da ayi namiji kar  ayi shi, itace mayyar maza, wacce zuciyarta ta rayu saboda maza." Daga haka na fito, daga bayin na zauna ina huci, tare da jiran me zata ce. Haka suka fita can sai ga Daddy, ya shigo da masifa, kallon shi nayi cikin kuka nace mishi. "Tunda Na rasa kowa, kuka mai dani bare, baku da wani abu sai Yarki baku san kome ba sai Yarku a duniya babu abinda kuke boye akanta.   .kunsan yadda nake ji? Kun rabani da  dangin Mahaifiyata, kun rike min dukiyata, ku bani hakkina da iyayena suka bar min, sai na fita a rayuwar Yarku.".. Daga haka ta shiga hada kayanta tana kuka, tare da cewa zata bar gidan ma ta huta,    Shiru yayi sannan, ya fita ya rasa abinda zai ce, tabbas dole ya hakura da abinda yake shirin faruwa, domin tunda ta fara fad'ar haka, wata rana zata iya yunkurin sai ta karbi kayan ta. Shi kam ya gama barnata da kome.            ** Ranar kwana akayi a gidan, babu wanda ya iya, cin abinci sabida wutar da Noorh ta kunna musu, washi gari, ko karyawa bata yi ba tabar musu abincin su. Kafin Tasleem ta isa gurin aiki, sai da suka mata fada, tare da cewa karta kuskura tayi wani shirme da Noorh zata daketa, ko tayi wani abu da zai sanya tayi magana. Don Allah tayi shiru ta zuba mata ido. Zasu san abinda zasu yi da Noorh.         --- A gurin aiki kuwa, tsoron Allah da tsoron Noorh ya hana Tasleem yin wani abun Arzikin, asalima tsoron kar Noorh ta fusata ya saka ta ki sake jikin ta.    Koda aka tashi tare da Mr Nazzir suka  dawo, domin shi ya kawo  Noorh har gida.     Ba sannu ba madalla ta ficce daga motar, ta barshi rike da kayan shirmen shi, da ya kawo mata, ta shiga gidan. Fitowa Tasleem tayi tare da harde hannu a kirjinta, tana kallon Nazzir. Har inda yake ya isa, sannan ta zauna a cikin motar, "Me kake nufi? Meye nayi maka da nayi deserve abinda kake min? Ka rasa wacce zaka yi mu'amala da ita sai Yar uwata.     Don Allah ka rufa min asiri, zan baka duk abinda kake bukata don Allah kayi hakuri kaji kaina." Ta faɗa cikin kuka, tare da hade hannun ta, gwanin tausayi. Kallon ta yayi sannan yace mata. "Toh me zan miki? Na biki na biki, baki fahimci ma'anar soyayyar mu ba, Ni ina miki so tsakani da Allah, da kika ki sake jikinki dani shi yasa nayi tunanin na tuntubi A'isha Omar."    "Yanzun idan na baka kaina zaka soni?" Ta tambaye shi cikin kuka. Wani irin murmushi yake me cike da nutsuwa, tabbas tarkon shi ya kama kurciya. Yarinyar da yake bukata, ta kawo kanta jan iska yayi tare da kai hannun shi wuyar shi. "Ok! Ki gayawa Parent din ki, akwai gala a gurin aikin mu, kin shirya" Cike da farin ciki ta bar gurin, ta iso cikin gidan. Tana kallon Noorh da take ta fama da aiki tare, cikin budar murya tace. "Mommy daddy, kuzo kuji akwai event din da aka gayyace ni,Ni da Mr Nazzir Abu Aswad, yan bakin ciki Tabbas zaku mutu, Mommy an jima karfe takwas."       Murmushi nayi tare da zuba musu. Idanu  domin na fahimci kwadayi ya dame su, ban tab'a jin tausayinta ba sai yanzun da na fahimci, sun gama lalata tarbiyyar yarinyar su. Ga baki daya sun zama sakarkaru.         Haka ta shirya cikin wasu fitinanne gown, kan nan kuwa aka gyara shi, haka ta shigo da wani abu a cup tana sha, haka ta gama. Sannan ta dauki kayanta pursed din ta, bata kalle ni ba.       Har zata fita nace mata. "Tasleem! Karki yarda da Mr Nazzir, Samarin shaho ne. Karki yarda ya kai ki ya baro ki, Tasleem karki yarda kije inda Allah bai kai ki ba, Tasleem idan kika yi hakuri Allah zai baki abinda ya fi Nazzir.     Don Allah don Allah karki yarda ki kai kanki daga hallaka." "Ke wacece da zaki hanani, abinda nayi niyya ko Mommy da Daddy basu hanani ba, sai ke ke din banza ke din wofi.    Mr Nazzir kuwa yanzun zamu fara soyayya dashi, banza mara zuciya. Idan ke yar halak ce karki kuma shiga harkata." .daga haka ta fice abinta, tana fita na lallubi wata ta, na kira Badar ya turo min, Number Nazzir. Ina sakawa, na kira shi.. "Kasan nace zamu yi abota da kai? And karka yarda wani abu ya shiga tsakanin ku da Tasleem..idan kuwa ka bari har wani abu mara dadi ya shiga tsakanin ku, toh karka yi tsammanin zan tab'a kyale ka, ka bar min yar uwata."    "Ok na barta, babu abinda zan mata," ya fadi haka cikin lalluma, lokacin tana gaban shi, kura mishi ido tayi cikin b'acin rai. Tace mishi. "Me nene?" "A'isha Omar wai kar na fita dake" Rufe bakinta tayi sannan ta fashe da kuka, tana girgiza kai tare da juyawa zata fita ya fincikota ta zube a jikin shi ta sake wani irin kuka. Nan ya shiga rarrashin ta, tare da gaya mata magana masu laushi da dad'i.      Yadda ita kanta bata san yaudarar ta yake ba, kafin wani lokaci har ya kashe mata jikinta, tana jan motar yayi ya nufi Hamoud Boualem Estate. Da ita.    Gabaki daya hankalin Noorh ya tashi wani irin Fargaba tare da tashin hankali ya saka ta kasa magana, sai zirga-zirga take..kamar wacce tayi karya, zunzurutun tana gudun abinda zai faru da Tasleem, har kusan karfe goma, ta leko step taga babu kowa duk sun shige dakinsu. Wato basu damu da rayuwar yarinyar ba, takan su kawai suke "innalillahi wa'inna ilaihi rajioun Ya Allah protect Tasleem!" Kiran wayar Mr nazzir tayi cikin tashin hankali tace. "Please! Ka barta ta dawo gida, don Allah karka mata kome, bata san waye kai bane, don Allah." Kashe wayar yayi tare da sake murmushin mugunta.. Yana cizon lips din shi yace. "A'isha Omar, ke matar aurena ce. Ba zaki hanani abinda nayi niyya ba. Tasleem itace ta kawo kanta..... Allah na dawo inji mai yawon duniya, ni kuma na kusan guduwa ba🤗 domin comments da vote yayi kasa.. https://my.w.tt/shobrWxwWbb MAH~NOOR✧✧ My First Wife♡ Chapter 0️⃣9️⃣ MrsUsmaa400 Free book For You Jikar kulu BISMILLAH RAHAMANIH RAHEEM     KU TAYA MU ADDU'A JIKAR KULU da A'ISHAH BAGUDU ba lafiya Ubangiji ya basu lafiya 🙏🏼 😢 ~Big mistake~ Ban taba shiga tashin hankali irin na yau ba, kasa zaune nayi na kasa tsaye, ina share kwalla. Kamar nice na kai kaina cikin damuwa. Ina zaune har na koma na kwanta, su kuma iyayenta suna can yarsu zata dangwalo musu Arziki. ...... Tunda yake harkan bin mata, Tasleem itace yarinyar da zai ce ta fisu jahilci. Domin ana janye ta gare shi tana kuma manne mishi, murmushi yayi lokacin da ya ganta babu kaya a jikinta, ba tare da ya damu ba, ya afka mata, babu tausayi babu kome sai da ya rabata da kimarta, bai tab'a samun mace ba da shi ya bude ta, sai Tasleem. Da Golder ring yake amfani, ganin shi zai bude ta yasa shi cire condom din, da karfin tsiya ya shigeta, sai da ta fashe da kuka.    Babu tausayi babu kome ya shiga gurjeta, har sai da ya mai da ita cikakkiyar mace, sannan ya juye ruwan shi a maranta tass ya cika mata mara da maniyyin shi, sannan ya sauka a kanta, ya nufi hanyar ban daki yace mata. "Ki shirya yanzun na mai dake gidan ku.kyayi wanka a can ba a bathroom dina ba." Tun kafin ya fito, har ta shirya. Tana jiran shi, yana fitowa ya saka wani gajeren wando, tare da wata shirt sannan ya kalleta bayan ya ciro kuɗi masu yawa, ya bude handbag ɗinta ya zuba mata sannan suka fita. Ya kawo ta gida, ko sai da safen da take mishi bai kula ba, yaja motar abun shi.      Tunda ta shigo ta gasa jikinta, ta zauna gaban mirror, tana kallon fuskar Noorh, sai take ganin kamar iya soyayyar da noorh tayi mata gaskiya ne, amma wani shashi na zuciyarta yaki amsar gaskiyar. Lumshe idanun ta tayi tare da cewa. "Ba mamaki kin fimu  gaskiya ba mamaki mun fiki," Ta fadi haka tana me fashewa da kuka, tare da toshe bakinta, tana kallon. Kwanciya tayi tana kuka, tare da shashekan, abinda ya tashi Noorh daga barci, tashi zaune tayi tana kallon Tasleem.    "Baby Queen! Me ya faru da ke?" Wani irin kuka ta fashe da shi, tare da kin juyowa, rarrafawa tayi Noorh tayi gurinta, tare da juyar da ita, tana shasheka. "Baby Queen!" "Noorh! Don Allah karki bari kawo yasan abinda ya faru dani, bana son na cigaba da service a Hamoud Boualem Company, kawai ina Son nayi nisa dashi ne? Please Noorh, ki taya ni Niman canji, na san kin san meye computer yau nake son na bar kampanin."       Rike hannun juna ta suka yi, sannan tace mata. "Zan duba na gani." "A'a zaki iya, ko hacker kiyi don Allah." Kallonta Noorh tayi cike da tsoro bakin ta yana rawa ta shiga girgiza mata kai.      "Na sani zaki iya, wallahi zaki iya kawai ku kutsa suna na, cikin inda aka turani ne don Allah." Ta faɗa tare da sake wani malalacin kuka, dan dole Noorh ta janyo computer ɗinta, ta fara kokarin niman hukumar bautar ƙasa, haka da zata aikata shine mafi girman laifin da za a iya turata Jail.      Dan haka na fara kutse sosai, sannan ta kuma ciro sunan Tasleem ta maida cikin ma'aikatar harkokin kuɗin na Yola, tana gamawa ta kashe computer ɗinta, sannan tace mata. "Na gama!" Rike hannun ta tayi gam. "Nagode sosai Nagode sosai." A kusan gado daya suka kwana, sabida farin cikin abinda ya faru.     .... Washi gari, bata fita ba. Nima haka ban fita ba, sai ya zamana munyi spend din ranar a kyautatta mata, haka ta b'ata lokacin tana mata cookies snacks, sai drinks. Haka Noorh ta wasting time ɗinta tana kula da Tasleem.      Tsawon three days, kafin suka koma aikin shi, Mr Nazzir yayi yayi ya shiga jikin Noorh, amma taki bashi fiskan, asalima salon wulakancin take mishi, ga Tasleem da ta daina zuwa kamfanin haka ya bashi haushi da mamaki, har kusan sati biyu. Ya sha kiran Noorh ta ce bazata ba, a gaban Uban kowa gaya mishi magana take, dake yana mugun sonta, bai tab'a jin kome ba, asalima ya dauki hakan matsayin kome da lokacin sa, lokacin shi yana zuwa.    Sai dai wani hanzari ba gudu ba,.yadda yake yawan jin bukatar Tasleem, ya sanya ya fara mata barazana, da videon ta da ya dauka lokacin suna Iskancin su. Yace zai sake a media, idan bata zo ba. Babu shawara ta shiga zuwa gurin shi yana gurzanta, ba tare da sanin Noorh ba.      A hankali ya mai da Tasleem sexytoy. Bata da ikon kanta sai nashi a duk inda yake idan yana bukatar ta, sai taje. Gashi bata kwaya yaƙe, dan karta dauki cikin shi.        Mutum ne da yake da mutuncin a idanun duniya, dan haka ba zai lamunci ya zubda kimar shi ba. Ya san meke faruwa da kowa amma bayan jin zai sake yayi abinda zai b'arar mishi da kima.          A hankali kome ke tafiya yayi da Tasleem ta goge da namiji, karewa ma, sake dawo da ita Company yayi, suka ci-gaba da zuba rashin mutuncin, abinda ya bawa Noorh tsoro ta same ta da dare suna kwance. "Baby Queen! Kin ce kin bar aiki a Hamoud Boualem Company, yanzun kuma kin dawo."     Dake ya gama kitsa mata, karya da Karerayi, ta d'ago a fisge tana cewa. "Da kike iskancinki da Badar ba tab'a shiga rayuwarki, ban da munafunci kece kike gayawa Sir Nazzir, ai ba akan shi na fara bin maza ba?" Ware idanuna nayi akanta tare da point din kaina. "Ni kuma! Ni ce xan lalata miji suna, Haba tasleem me." "Dalla Malama ki min shiri, banza irinki, wato Kinga Ubangiji ya kuma daukaka almaarina shine bari ki zo ki min zagon kasa, har kina rokon ya kwantar dake, god forbit da halinki."     Daga haka ta juya tayi kwanciyarta, ranar sai da naji kamar kafin gari ya waye zan mutu, zunzurutun bakin ciki da takaici. Da gari ya waye abinda na saba nayi, sannan na nufi gurin cin abincin anan naga sun cire chair daya da nake zama, alamun bani cikin su.           Ina ganin haka, na juya tare da komawa d'akina, na dauko wasu takardu tare da jakar aikina, nazo gaban Daddy na ajiye mishi ina kallon shi, tare da cewa. "Am forget inda Brrst yake, amma nasan wannan shine,  agreement din da aka yi na dukiyar Abi! Dan haka wannan gidan da kewayen shi mallakina ne. Dan haka zaku iya rike kome naku, ku cire min hakkina." Daga haka na juya na bar musu, gidan, ko kula kiran da suke min banyi ba, nan yar su ta cika fam, tare da cewa sai ta kunya tani a gaban jama'a..     --- Lagos. "Son baka da kirki! Meye laifin meye laifin Zoolfa? Yarinyar nan tana da hankali, tana kuma kaunarka."     Kwance yake a dogon kujerar falon, tare da cewa. "Hmm!" "Kasan cewa ba zan iya hana Baffan ka iko da kai ba ko? Dan haka wallahi duk hukuncin da ya yanke." "Assalamun Alaikum! Yau gamu a gidan Alkali." Inji Hajiya Fatima. Matar Kwamishin yan sanda, tare da wata kyakyawar yarinya a bayanta, wacce tukun da suka shigo tayi katarin gamo da Kyakyawan matashin zaki. Tashi yayi zaune ya nufi hanyar step sanye da dogon wandon jeans blue black, sai wata red shirt armless, an rubuta Am proud to be in militry.      "Ammih! Waye wannan?" "Major Mahir Hamoud Boualem, CEO na MHB Foods." "Ammih." Murmushi Ummi tayi tana cewa. "Toh wallahi! Ki rabu da Son, dan ina ganin bai da lafiya ne, yanzun haka maganar da nake dashi na aure kenan kuka shigo, idan kin sami miji kiyi aure amma Mahir bai da nutsuwar aure yanzun." "Don Allah ki bari nayi kokarina!" Tayi maganar kamar zata fasa kuka. "Inas." Kallon Maman ta tayi a shagwaɓe,. Dai dai fitowar shi daga sama, yana sanye da wani jacket, me hula ashe color. A hankali yake takawa idan ka ganshi sai ka rantse da bai tab'a dariya ba, mik'ewa tayi tare da cewa. "Mr Mahir! Am Inas Dawood Mai Lafia!" Kamar ba dashi take ba, ya juyar da kanshi tare da nufar hanyar waje.ita kanta Ummi kunya ce ta kamata tace mishi. "Baba na! Baka ga Hajiya Fatima bane!" Cike da gajiya tare da rashin abin cewa, ya kalleta idanun shi cike da takaicin Inas, ya da kasar idanun shi ya kalli Inas, sannan ya kalli Ummin shi, tare da gyada kan shi. ----- Kuyi hakuri maneji 🤓 https://my.w.tt/r1iGAQFv1bb MAH~NOOR✧✧ My First Wife♡ Chapter 1️⃣0️⃣ MrsUsmaa400 Free book For You Jikar kulu BISMILLAH RAHAMANIH RAHEEM     KU TAYA MU ADDU'A JIKAR KULU da A'ISHAH BAGUDU ba lafiya Ubangiji ya basu lafiya 🙏🏼 😢 #Dreams Sosai yake kallonta, yana niman makusa a tare da ita, bai samu ba dan haka ya bar gidan yana biye dashi kamar bindin shi, bai ce mata kome ba, ya nufi Mansion din shi, tun ko ta kanta bai bi ba, bai kuma damu da ya mata magana ba, sai da suka isa ya kira Haroon ya gaya mishi ya sake Dolna.        Aikuwa suna shiga ya sake gidan, karen ya tawo da mugun gudu, bai damu ba yace mishi. "Kamo min kafarta." .wato da karen nan ya saka ta a gaba, tana ihu tana kuka tare da Rokon shi. "Ba zaki gane ba, sai ya yanke miki kafa." "Don Allah kayi hakuri." Abinda take fada kenan, tare da niman ya taimaka mata, Haroon ne ya bude mata kofar, Da kuka ta isa gidan. Jikinta yana rawa, zama yayi. Dariya yake yana tuno abinda yayi sai ya tsane mace babu kamun kai, shi yasa wani wata zai gudu Yola ko zai huta da Jarabar matan zamani. Da ta isa gidan Ummin da gudu ta isa jikin Mahaifiyar ta, tana kuka tare da labarta musu abinda ya faru, dariya Alishbah tayi sannan tace mata. "Ai wallahi tunda kika ga haka, gwara ki rabu dashi. Har baki ji ba ki godewa Allah da Haroon yake gidan, da baya nan haka zai shige yayi kwanciyar shi, kawai ki rabu da shi."    Ran Mahaifiyarta ya b'aci sosai, dan haka ta riko hannun ta suka bar gidan, bai shigo ba sai bayan la'asar, yana shigowa Ummi tace mishi. "Allah ya shirya min kai. Ka hada ni da Kawata!" Ta faɗa a hankali. Zama yayi yana kallon karatun da Dr Ibrahim Khalil yake  a sunnah tv, lumshe idanun shi yayi haka kawai yau yake jin bugun zuciyar shi tana fin na kullum.      Kwanciya yayi tare da dafe goshinsa, yana sauke ajiyar zuciya. Har barci ya dauke ta.       "Wayyo Ammih na!" Na fada da karfi bai ga fuskar ta ba, amma yana jin lokacin da matar tace mishi. "Don Allah ka dauko min Yarinya ta, gata can Ai...." Karar da jirgin yayi ya sanya wani abu ya buge mishi kanshi yayi da ya fad'i, kasa ita kuma matar karfe ya fasa mata kanta. "Wayyo Allah na! Ammihhhhhhh" A firgice ya farkaz tare da niman kwacewa zai fita da gudu,Ummi ta danne shi, tana tofa mishi Addu'a. Ita ta fara gajiya da wannan matsalar Mahir, dole zata mai dashi asibitin da ake kula da lafiyar ƙwaƙwalwar shi, dan ya kwana biyu bai je an duba shi ba, kuma da alamun mafarkin nan yana nan tare dashi ko kuma yawan takura mishi da maganar aure ne ya sanya yake yawan jin haka oho, tunda ta samu ya sauke ajiyar zuciya, tare da daura kan shi akan cinyarta, yana lumshe idanun shi, alamar ya samu nutsiwa kenan.    •• Iskanci Tasleem bai ajiyeta a guri daya ba, Ni basa gaba na. Kawai abin da na sani, shine Allah ya bani sa'a na samu wata hanyar da zai kai yi wancan part din ba kome bane, dai wani riga ne da ake sakawa, dan haka nayi amfani da rigar na samu shiga bangaren, cikin ikon Allah na samu damar leko abinda suke ta hanyar nadewa a wani ƙaramin Camera.       Tunda na gama na fito, ban kuma komawa ba, na turawa Badar. Take shima ya tura ma'aikatar su.     Washi gari mun zo aka taramu wai Mr Nazzir zai yi magana.   Lokacin da ya fara jawabinsa. Ina sauraron shi, jin abinda ya faɗa muka kalli juna a razane. "Da alamu akwai yan leken asiri, sun shigo cikin gidan nan.       Toh ba wani abu bane da zaran kuma kama su, toh zamu mika su ga jami'an tsaron, dan haka kowa ya shiga hankalin shi, kuma ku nutsu kuyi abinda ya kawo ku, matukar muka kama wani toh bamu bazamu yi kuka da kan mu ba, amma shi yayi kuka da abinda zai faru. Karku damu ba barazana bane, tunatar wa ne."     Daga haka ya wuce abinshi idanun shi a kaina, takowa yayi tare da tsayawa a gabana, sannan ya kuma fita, yana shiga office din shi ya turo aka kirani,  bina da ido mutane suka yi..ban damu ba. Na isa Office din su.         "Mr Mahir Hamoud Boualem! Zai iso next. Zan baki aiki idan kina son na rabu da wancan halittar, zan hada miki wani abu, kuma naji labarin duk abinda yake faru dake a gidan ku. Zan iya koran su a gidan ki.. amma nima sai kinyi min wani aiki guda daya.            Amma sai Mahir yazo kan yazo anan zan nuna miki abin da. Nake bukata"        "Ni bautar ƙasa nazo yi, baka isa ka sani abinda banyi niyya ba, And idan ka gadama karka rabu da halittar da kake fada munafukin banza kawai." Na gaya mishi haka cikin tsiwa da masifa, sannan na bar Office din, ina lura da dab ranin hankali yana ta janyo min abubuwan da zai Hadani da Tasleem, kamar yadda yake bukata haka yake samun ta mahaukaciya bata san cutarta yake ba.                 Tun daga lokacin da aka gaya mana Mr Mahir zai zo, kullum cikin gyara mishi office din shi ake, tare da ware min inda zan zauns, sai kuma yadda suke gudanar da gyaran Office din, yadda ake kyalkyale office din shi ya fara bani haushi, mutum sai kace wanda yafi kowa. Ina jin wasu mala'ikata mata da suka san shi, sai cewa suke. "Wallahi idan Mr Mahir ne gwara na ajiye aikin, ina dalili mutum yazo ya ishe kowa da masifa, wancan shekarar sai da na kusan ajiye aikin,    Domin a gaban wanda zan aura ya wulakanta ni, ya janyo saura kiris a fasa aurena, dakyar na samu muka dai-daita" Ina jin wata tana tambayarta, me ya faru. "Wai kawai dan naje kusa dashi na dauki hoto, tare da cewa ya bani Number wayar shi." Juyawa nayi tare da watsa mata ruwan hannun na, ina dariya. "Ko kunya baki ji ba, kina gayawa mutane kece kika nemi ya baki Number shi, toh a sunanki me? Ke sakatariya ce a ma'aikatan nan, amma kece kika fada soyayyar wani kato.   Nifa babu wanda ya isa nace ya burge ni, domin kishin tsiya ne dani,shi yasa bana son soyayya da namiji me kule kulen yan mata, ni mijin da zan aura. Ba zan tab'a cewa ina son shi ba,sabida kar yayi amfani da wannan tunanin ya cutar dani.     Ina mamakin Yadda ku mata baku da wani jan aji, kawai namiji na zuwa, sai a fada mishi kamar wani yaƙi, toh taya ba zasu yaudare ku ba, ko zuwa yayi da gaske yana sonki, dole ki kame kanki balle kuma yazo da fuskar shirme, baku san wani abu daya ba, ranar da na fara zuwa dariya kuka min saboda hijab.    Har ana gaya muku cewa, munafukai ne ke saka hijab, toh baku san wani abu ba, hijab kariya ce ga ya mace, dan haka ne ba munafuka bace, kuma hijab dina kariya ce a gare ni, dan haka ku Cigaba da watsi da kimar ku, ana cin mutuncin ku a banza." Mikewa nayi na bar gurin, yau har muka dawo, gidan ina ganin yadda Tasleem take ta rawan kai, Ashe mutumin zai zo cin abinci ne, ni kuma munyi Badar zai zo mu tattauna akan abinda na samu. Muna cikin hira, a motar shi ina nuna mishi abinda yake faruwa, tare da cewa. "Ina zargin bai san meke faruwa ba, domin kuwa har yanzun yana makale min. Kuma da yasan nice nake bibiyar abinda yake maybe da ya saka an kore ni!"      "Nima shi yasa na sake rai na, amma ya kamata ki nutsu dan Mr Mahir yana zuwa, abinda zaki yi yana dayawa, amma dole ki shiga jikin shi shima."    "Ni fa bazan iya mu'amala da wani namijin ba, kai ma sabida na yarda da kai ne, nake taimakonka. Amma bana jin zan iya wannan aikin, kowa so yake yayi amfani da ni, me yasa sai ni?"     Shiru yayi yana kallon bayan motar shi sakamakon hancin motar Mr Nazzir. "Dama wannan gayen zai zo gidan nan ne yau?" "Eh nima dawowa na daga aiki naga Mother In-law din shi tana ta shirya table bari naje na musu Iskanci." Ta faɗa a hankali. Kafin ya mata magana har ta fita. Lokacin da Nazzir ya fito cikin motar itama ta iso inda yake, bata kalle shi ba, ta wuce abinta, tana zuwa cikin gidan,ba tare da tacewa kowa kome ba, ta nufi table din, ta dauki wani katon filet ta dibe abin da ranta keso, tana lashe yatsunta, sannan ta wuce ta daidai saukowar Tasleem. Ganin yadda tsabar mugunta, ta bata ko ina, sannan tayi ficewarta, ta nufi motar Badar, shi kan Nazzir dariya ta bashi.   Tana tafiya tana murmushin mugunta, tana isa motar ta bude tare da mikawa Badar, tace. "Kayan abincin da suka shirya wancan banza na dauko maka, maza ci rabonka ne."     Murmushi yayi sannan yace mata. "Ai ba zan iya cinye ba," "Toh ni kan nayi nan, zanje niman rigima." Tunda na barshi ya girgiza kai, na shiga cikin gidan, na shiga zabga musu iskanci, na hana kowa sakat. Dan kaina na bar falon bawai dan sun roke ni ba. Ganin yadda Tasleem take zubda kwalla. Sai jikina yayi sanyi na kyale su.     Dan na fahimci amadadin. Yaji haushina sai ma jin dadin da yaƙe.        --- A hankali naga jikin Tasleem ya soma sanyi. Karshe dai ta sauko. Nima kuma muka dai daita, har iyayen ta suna jin dadin haka, ban tab'a jin na mata wani abu ba. Shirin da muke ya kuma samun kyakkyawan sakamako, dan har a kamfanin kowa yasan mun shirya. Dan haka Sir Nazzir ya dai na kokarin shiga tsakanin mu.       ••• Yana zaune a gefe, Haroon yana ta haɗa Mishi kayan shi, idanun shi na kan wayar shi. Tare da nunawa Haroon kayan da zai zuba mishi, kama daga suit zuwa jamfa har zuwa kaftanis din shi yana gamawa ya kira Number Ummi ya gaya mata, yau zai bar garin zai nufi Yola.                     Fada tayi mishi tare da gaya mishi amma ai zasu tafi asibiti shine zai gudu. "Ummi mafarki ne ba ciwo bane, Insha Allah zan dawo muje ba zan wuce sati Uku ba,"          Ya faɗa tare da dafe goshin sa, bayan fitar Haroon da kayan ya tashi sanye da farin jeans sai rigar black, ya daura wani top a saman shi, idanun shi manne da sunglass, ya fito a hankali yana murmushi, mota ya shiga yana kallon kayan aikin shi, kama daga wayar shi, Tap din shi zuwa laptop din shi, lumshe idanunshi yayi,  yana kuma tuno mafarkin shi na jiya.     Fuskarta sanye da rufe, ta mika mishi hannu. Zai riko kenan, wani abu ya tawo da karfi kamar jirgin kasa ya shiga tsakanin su, sai muryan ta da yake ji tana dariya. Anan ya bude idanun shi...      🙏🏼 Zaku na samun Posting a ranaku biyu ne, Monday da Alhamis. Bayan nan zaku min Uzuri, gaskiya. Idan kuma bayi yi ba toh sai sabon shekara Insha Allah, sai na cigaba da baku kullum... https://my.w.tt/oCPVBn764bb MAH~NOOR✧✧ My First Wife♡ Chapter 1️⃣1️⃣ MrsUsmaa400 For You Jikar kulu BISMILLAH RAHAMANIH RAHEEM #Interview Idanun  shi lumshe yayi cikin nutsuwa, yana jin wani irin yanayi yana shigar shi, ba zai ce na Meye ba. Ganin bai da hujjar sawa kanshi damuwa yasa shi bude shanyayyun idanun shi masu kama da wanda ya kwankwadi kayan maye.                 A nutse ya dauki tap din shi ya shiga nazarin abinda zai kai shi Yola, tare da jin a ranshi koda ya isa yana bukatar yaji wani irin yanayi kamfanin su yake ciki. Kuma ya kome yake tafiya mishi.       ••• "Wai Noor me ya sa kike haka ne? Don Allah ki tashi muje kinji. Yau baki daya baki da kuzari!"            "Baby Queen! Jiki na ne babu dad'i, kawai kije ni ba zan sami zuwa ba kuma ki gayawa Badar."   Kura mata ido tayi sannan itama ta koma bakin gadon ta zauna tare da cire yar karamar fashion hijab ɗinta, ta zauna tana kallon Noorh din. "Ok nima na fasa zuwa." "Don Allah tashi kin san yau mr Mahir zai zo kuma koda ban je ba, babu matsala. Ke kuma Mr Nazzir zai damu akanki."     Cikin sauri ta d'ago kanta tana kallon Noorh, sannan tace mata.      "Noorh! Kin hakura mr Nazzir din ne?" Ta tambaye ta cikin tsoro. Tashi zaune Noorh tayi tana kallon ta, sannan tace mata. "Yanzun banda b'atar basira dama me zanyi da shi? Ai sai ke. Ni bana son irin shi.            Mijina Ready made ne, mijin da zan aura ya kere sa'a'o'in shi, first Class Handsome guy ne, irin me zafin nan, dai dai irina wanda bai damu da kyale kyale mutane ba."    "Toh idan kin gan shi kece zaki fara Crushing din shi ko shi zai yi crush dinkin.?"        Tashi zaune Noorh tayi tare da rungume kafaffuna, tana murmushi cikin wani irin ƙasaitacciyar murmushin da yaki barin fuskarta, lumshe idanun ta tayi tare da bude shi akan Tasleem. Sannan tace. "Tasleem! A yayinda zamu hadu, zai zama na rana ce ta musamman. Ranar sai ya kasance mafi daraja a gare mu, domin zai zo mana a matsayin our first meeting, zai zama ranar da yafi Kowani rana Fantastic." Ta faɗa cikin dariya.        Jikin Tasleem ne yayi sanyi sannan tace mata. "Ke baki da ra'ayin soyayyar shan minti ne, kafin aure." Sauka tayi daga gadon, sannan tace mata. "Ai idan Kinga namiji ya tab'a ni, toh ki yarda akan kaddarar ce ya gifta tsakanin mu, bayan haka bana fatan wani ya tab'a jikina. Ke bana fatan wani ya tab'a hijab dina.       Ke nifa saurayi ganin asara nake nace mishi ina son shi, duk maneman da nake, bana cewa ina son su, haukar su suke kawai.        Sabida banyi imani da soyayyar duniya a, dan haka manta kawai taso muje."      Mikewa tayi cikin sauri, suka shirya. Koda suka iso falo babu kowa haka suka tab'a abinci sannan suka kuma fita daga gidan.      A hankali Tasleem take jan motar. Har suka shiga kwantar da zata kai su kamfanin kawai, suka daki motar kamfanin,  cikin masifa Tasleem ta fito tana bawa driven motar hakuri, basu bude motar Ba, kuma bai sanya sun tafi ba. Abinda ya bani haushi, ina zuwa na make glass din motar, sauke glass din motar aka yi. Na zubawa driven motar  ido. "Toh ishashe zaka bamu hanya mu shige ko dai na kara dukar motar ku, ka zauna da uban gashin baki kana hura hanci kai gaka nan ishashe.      Tabbatacce. Toh bamu hanya ko kuma na fasa tayar motar. Wallahi ka godewa Allah ban iya mota ba, da ka shiga uku sai na budeka da kura. Dube shi kawai katon mutum da kai."     Can bayan motar ta jiyo wani murya yana cewa. "Wali ya katsaya?" "Ok sir naji kace na tsaya ne." Siririn tsaki ta ja, sannan ta bar gurin su,  ta nufi motar su tana cewa. "Ke kiyi overtaking din yan banza, dan na lura akwai wani kazan gidan gona ne a cikin motar."    Dariya Tasleem tayi tare da jan motar a fisge, tana zuwa kuwa tayi wani irin shan kansu, garin kauce wa, sai da drivan ya buge kanshi motar kamar zata kifa dasu. Shima Mahir da yake bayan motar sai da ya kusan fasa hancin shi. Da sauri ya dakatar da Wali. "Sauka mu shiga asibitin kamfani."   "A'a sir zan iya tuka motar hancina ne kawai yake jini, amma zan iya fa." Duk da wali babban mutum ne bai hana Mahir rufe shi da fada ba, akan lallai ya sauka shi ya ja shi. Aikuwa haka ce ta faru, ya sauka Mahir ya ja motar, suka nufi cikin kamfanin ya wuce da Wali Clinic aka duba shi. Sanan shi kuma ya wuce cikin kamfanin a wani irin shiga na niman aiki taga jan magajan.        Domin anyi sanarwan za a debi sabin ma'aikata, da yazo parking spaces ya hango motar da tayi musu tsaya, takawa yayi ya saka wani karfe da ya gani a gurin ya daki tayar motar, sai da ta fashe. Sannan ya shige ran shi na kunna.         Yana son yaga yadda ake diban ma'aikata ne a kamfanin shi. Koda ya shiga, aka nuna mishi idan zai zauna, gashi ya b'adda kama sosai, har wani kasumba ya tara, dayawa basu san tsarin ba, dan haka sun dauka kawai za ayi masu tambayoyi ne, yana zaune wasu yan mata gudu biyu daya tacewa daya. "Me yasa kika zo niman aikin?" Dariya dayar tayi, sannan tace mata. "Saboda bani da yadda zanyi, dole na amshi aikin kafin na samu wanda yafi wannan karki! Aikin gwamnati yana wuya a kasar nan, kuma ina da mahaifiya mara lafiya, ga kanena suna sun zasu lalace saboda rashin kulawa, Kinga nan kuma naji aikin su na da kyau, amma koda kabar aiki babu pension da garatuti, zanyi hakuri na rike wannan, idan yaso ko koyarwa sai na nima a makarantar gwamnati." "Ayya! Kinga kuwa kusan nima haka ce, amma Ni mijina nane babu lafiya, sanan kuma matsalolin rayuwa, ya sani zuwa niman aikin..koda basu biyan pension zan rike shi haka, baka san inda rana zata fadi ba!" Haka suka yi tattauna, tare da bawa juna shawara, can gefe  wasu samaruka ne, suke tattauwar su, dayan yace. "Kasan Allah da zaran na fara aiki zan fantsama gari fa" "Ni kuwa idan na fara aikina, kafin naci kudin su, sai na bawa kamfanin gudunmawa ta sosai, domin zan tsaya ka in da na in, nayi musu aiki tukuru,         Nasan cewa gumina naci ba haram ba, nayi alfahari da abinda na tara, wannan shine abinda ya kawo ni, nayi aiki da kamfanin da zata yi alfahari dani."        A gefen Mahir wata mata ce, ganin yadda yake a dame, tare da rubuce rubuce, yasanta kallon shi. "Malam! Ka nutsu sai b'ata takardan kake, kuma shi wannan yanayin na lallai bane ni na samu aiki amma kai sai ka samu, ka na al'amarin Ubangiji ba ayi mishi dole, ka nutsu Insha Allah zaka dace, ka bar damun kanka. Yanzun zasu fara diban mu."    Murmushi yayi sannan yace mata. "Yanzun idan baki samu aikin ya zaki yi?" Dariya tayi sannan tace mishi. "Ya kuwa zanyi ban da Nagodewa Allah nasan yana sane dani."           "Tab wallahi bazan iya daukar wannan renin hankali ba, muzo tun safe ace ba a ɗauke mu ba, ai akwai renin hankali." Inda wasu matasa. Yana kallon su. Shidai yana ta wasa da biron hannun shi, can yace musu. "Time Up" Fitowa Wasu mutane suka yi daga Office din CEO,  tare rigar saman kayan suiter din shi, me zubin Overoll, ya ya mika musu takardun hannun shi, tare da cire katon madubin idanun shi.        Sannan ya cire gashin afro da ya saka,  a hankali ya koma ya zauna ya cire takalmin kafarshi. Sannan ya amshi kayan hannun su ya saka a hankali yana gyara wuyar shi da zaman tie. Din shi,          A hankali Mr Nazzir da ya iso gurin, ya tawo da sauri ya rungume Mahir yana faɗin. "Barka da zuwa Lion Man"        Tafawa suka yi tare da juyawa suka bar gurin, Babban sakataren Mr Nazzir yace musu. "An gama interview. Kuma ya dauki wanda suka dace, sauran kuma yana baku hakuri." A hankali aka fara kiran sunan su, mata na farkon nan an dauke su, haka matar da ta bashi shawara an dauke ta, daya matashin da yace zai yi aiki domin gina kamfanin ta samu cigaba an dauke shi, ya dauki mutanen da suka dace, sauran muka ya basu hakuri tare da cewa a basu wani abu da zai sanya  ba zasu yi danasanin zuwan su ba.         A bakin wani kasaitaccen office, suka tsaya sannan Badar da Noorh suka iso, mika almakashi tayi bata damu da ta kalli me ake yi ba, hankalinta na kan wayar hannunta, ya  yanka Zaren Sauran staff Officer suna tare a gurin, bude mishi office din akayi yace. "Wowwww! Tiger. Haka ka gyara min Office din" "Abinda yafi haka ma, zanyi Lion Man!" Dariya aka saka shi kuma ta sake murmushi, daga nesa take son ganin waye ya mallaki wannan muryan wanda daga jin  shi sai da ya karya mata zuciya. Kokarin duba shi take, amma bata ga fuskar shi ba.    Karshe haka ta hakura, amma tana iya hango kwantaccen gashin kanshi har keyar shi, ya juya baya ana tattauwar dashi.     ..karshe rufe kofar akayi inda suka shiga tattaunawa a officen sun shi,  su kuma suka dawo. Zama suka yi ita da Badar. "Noorh! Lokacin yayi fa, sannan akwai wani abu da na gani yanzun lokacin da Mr Nazzir yake gabatar da wasu files ga Mr Mahir, kuma ban sani ba. Ko na meye ne domin domin jiya bayan fitar ki naga mr Jecob yazo gidan Mr Mahir.       Abinda na sani duk inda mr Jecob yake babu alkhairi a gurin, mutum ne da yasan kan shedancin."     "Toh ni meye nawa a cikin wannan al'amarin saura wata uku na gama abinda ya kawo ne don Allah karka sanya ni cikin damuwa." A hankali ya maida kujeran shi yana fuskarta ta. "Ban nemi ki tayani dan na salwantar da rayuwar ki ba, nayi haka ne domin kane na guda biyu, da suka rasa rayuwar su sabida gurbattacen lemon da aka fitar daga cikin kamfanin.        Kiyi nazari sosai, ba iya giya ake sarrafawa ba, sabida tsadar kayan sansu, a wannan shashin akwai inda ake sarrafa, gurbattacen lemon kwalba, a kara musu wasu sinadirai. Nasan kina da kima, kuma kina da kwarjinin da zai sanya kafin ayi zargin ki zai dauki lokaci, please ki bani hadin kai. Dole muyi aikin nan tare don Allah."    Shiru tayi tana kallon shi sannan tace mishi. "Zanyi amma zan boye kaina, sabida ina tsoron matsala." "Insha ALLAH babu matsala." Da haka suka yi ta tattaunawa har suka gama, sannan Tasleem ta shigo kanta na rawa. Ta nemi guri ta zauna, sannan ta fara yatsina fuska, tana cewa. "Kinsan me?" Tayi magana cikin wani shegen yauki. Girgiza mata kai  Noorh tayi sannan ta cigaba da cewa. "Kinsan Dad ɗin Baby Naz shine me kamfanin nan, toh wai bro din Baby naz yazo, shine Baby yake gaya min, wai yazo cin Arziki ne"             Cikin sake gwiwa Badar yace mata. "Toh Queen Tasleem! Hamoud Boualem Company na Mr Mahir  ne, da kanen shi kar wani Shashanci ya kuma kwasar ki, ki gayawa wani wannan shirmen, ba Nazzir ba uban Nazzir cin arzikin Mahir yaƙe, na lura baki san inda kike ba, kina cikin kamfanin da d'aga murya idan kayi kora ne, balle kuma wani abu ya hada da CEO ki je ki tambaya shi idan zai dauki ma'aikata, Interview na musamman yake kuma a shekara, sau daya yake ɗaukar mutane kamar yadda yayi yau kuma kowani shekara da yadda yake ɗaukar su." 🤣 Baby Queen baki ya mutu 🙄 Jikar Hauw karki kuma damu na gobe babu typing 😠😡 domin basu Vote wallahi na gaji https://t.me/joinchat/IQpnHR2pz0-DVPLh9lzhWQ Shafin Telegram dina zaku iya samun shi Daga farko... MAH~NOOR My First Wife♡         Chapter 1️⃣2️⃣      MrsUsman400 Free book 🤩 For You Jikar kulu BISMILLAH RAHAMANI RAHEEM Ga #Mr Arrogant Wani irin kunya ce ya kama ta,ta kalle ni kamar zata yi kuka, tace min. "Noorh! Kinji abinda yake gaya min" Kallon shi nayi tare da cewa. "Gaskiya wannan abin bai dace ba, kuma kar a kuma." "Hmm!" Ya ce mana, tare da juya keya,      Nan muka shiga hidmar gaban mu.      •• "Lion Man! Dama akan gurbattacen lemon nan ne, ko zaka saka hannu."  Hannun shi rike da wata mug, ya juya musu baya, daya hannun shi kuma a cikin aljuhun wandon shi, yana kurb'an coffee a hankali kamar baya son sha.           Ajiyewa yayi a kan wani table,inda Coffee machine yake. "Ba zan saka ba!" "Amma kuma Lion!" "Bana Crossing limit! Kuma kasan waye ni? Kuma kasan abinda nake yi da wanda bana yi, ba zan saka muku hannu ba, sai naji me zaku yi da gurbattacen lemon."         Cikin inda-inda Nazzir yace.. "Babu kome fa, domin zubda shi ake." "Better! Kasan ina da Opinions akan abinda yaƙe gabana." Shiru yayi tare da ɗaukar mug din shi ya cigaba da kurb'an coffee din shi, yana kallon yadda suka b'ata fuska. "Tiger! Ya naga ranka ya b'aci? Ko akwai abinda na rushe muku ne?" "A'a wallahi! Kawai dai gani nayi kamar aka samu saka hannunka akan kome, za a samu cikakkiyar nasarar da ake bukata." Ya faɗa a sanyayye. " Toh kasa hannun mana, ai kane wakilin Kamfanin, ni ban zo zama bane har yanzun." Ya fadi haka yana murmushi, tare da kallon su. "Lion!" "It's about business matter! Babu abinda ya dame ni nazo holiday ne kuma kuna fara damuna zan gudu inda na fito. Dan haka ni ba, kuyi duk abinda yayi muku." Ya fadi haka, tare da nufar Hanyar waje, yana rike da mug. Ya nufi cikin kamfanin, tafiya yake tare da nazarin abinda Nazzir yazo mishi da shi. Kan shi a kan cup din da yake hannun shi, bai san lokacin da ya sake hanyar shi ba. Sai dai da ya hango wata mace tana daukar abu, tare da leke. Da sauri ya isa gurin. A tunaninta Nazzir ne, dan haka cikin wani irin sauri tazo zata bangaje shi ya fisgota, ji yayi kamar an jona mishi lantarki, da sauri ya saketa, tare da kallon fuskarta wanda yaƙe cikin niffab, sake ta yayi tare da kai hannum shi zai cire abin fiskarta, zuciyarshi tana wani irin bugawa. Exactly itama abinda take ji kenan, kurawa juna ido suka yi lallai ala dole suke san tuna lokacin da ya shude. Hannun shi ya kai a karo na biyu, ta buge hannun shi tare da saka hannun ta dukkan biyu ta ture shi. Yana tsaye akan kafar shi, sai mug din hannun shi da ya zube a Whiter hijab din ta, cikin takaici ta kalle. Dariya ta bashi yayi wani karamin murmushi sannan ya kuma takowa gaban ta, zai cire nikaff. Da bangaje shi sai da ya jingina da bango, da zura da gudu, ya kai hannun shi ya riko wuyar hannun, warwaron azurfa ta wanda na mahaifiyarta ne haka ya zare a hannunta. Ya fadi durkusawa tayi zata dauka ya taka hannunta tare da dauke kan shi. "Kai wani irin mugu ne? Zaka kashe ni ne?" Ta faɗa muryan ta na rawa, san ko a jikin kamar ma irin bada shi take ba, sake take hannun yayi tare durkusawa gabanta, yana kallon yadda Eyelashe ɗinta suka jike alamar zata sake kuka. Murmushin mugunta yayi sannan ya d'aga kafar shi akan hannunta da suka yi jajjur. Ya mike abin shi. Ya bar gurinta, juyawa yayi cikin jin haushi tace mishi. "Mugun banza kawai! Kuma sai na saka Nazzir ya kore ka. Dube shi me kama da yara ƙanana." . Cak ya tsaya tare da juyawa yana kallonta, kawai yayi tafiyar shi amma dole yaci kaniyar wannan me dodon fuskar nan. Tashi tayi tana yarfe hannun,.da suka yi ja. "Mugu ban tab'a ganin shi ba. Ahala yana cikin sabida daukar da aka yi ne, banza dashi da fuskar shi kamar Imran Abbas." Tabi hanyar da harara, (🤔🤓 toh meye laifin hanyar kuma) Dakyar ta mike tare da barin gurin, ita godiyar ta daya da bai damu da abinda ya kawo ta ba. Tana shiga office d'insu ta sami Tasleem tana kuka. "Baby Queen! Waye ya tab'a min ke?" Cikin shashekar kuka ta d'ago kanta tare da kallon Noorh, tace mata. "Amma kema ai kuka kika yi?" Murza idanunta tayi, sannan ta ce mata. "Wannan ba matsalar ki bace domin abu ne ya faɗa min a idanu!" "Ai ba zaki gaya min kome ba? Sannan ni kina son na gaya miki kome?" Inji Tasleem, "Toh Kiyi hakuri! Wallahi abu ne ya faɗa min a idanu, waye ya saki kuka?" "Ni da baby Naz!" "Kayyasa! Da wuri haka, toh kiyi hakuri amma tabbas bai kyauta miki ba. Sai ki dauke mishi wuta kawai." "Wai ai nasan idan ya huce zai kirani." Ta fadawa Noorh haka, takaice ne ya kama Noorh. Ta ja kujeranta tana kallon ta. Sabida banzan haukar son da takewa Nazzir, haka suka gama aikin su. Ana tashi suke fito zasu shiga motar su, sai me? Taya a fashe. Rike baki Tasleem tayi kamar zata yi kuka. "Yanzun wani mugu ne yayi mana wannan aikin?" Ta faɗa tana kallon yadda aka fasa tayar, wani dan sanda ne ya fito daga motar da yake kusa ita, yace. "CEO Mahir Hamoud Boualem! Shi ya fasa kuma ya kira mu, alama ki saboda yunkurin kisan kai." Dafe bakinta tayi tare da kallon Noorh. "Motar da kuka buge bayan shi, ta kamfani ne, kuma ya dauko me kamfanin ne, sai gashi kun buge shi bayan haka kuma kuka kuma buge mishi motar wanda yaja driven shi sai da ya fasa hancin shi, dan haka zamu wuce da ita Office din mu." "Akan uban me waye MAHIR?" Inji Noorh, tana isowa gurin. Dai dai dan sanda yana tasa keyarta. Nan dan sandan yayi mata bayani, ai kuwa tayi tsalle ta dire bata san da zancen ba sai ta ga CEO, ko kuma tayi musu hauka. Mutane dayawa dakatar da ita suka yi. Amma bata ji ba. Fitowar shi tare da Nazzir, tace. "Ina yake Shi Mahir Hamoud Boualem din." Nuna mata shi Dan sandan yayi lokacin yana gyaran botirin rigar shi, yana magana fuskar shi a sake. "Kaiiii! MAHIR Hamoud Boualem CEO, kazo nan" ta faɗa da karfinta kamar wacce aka karawa karfin hali. Bai kulata ba, yayi tafiyar shi. Amma dake yau din tana jin wani irin masifa ce da tsiwa, da sauri ta sha kanshi tare da rike k'ugun ta. "Kai waye da zaka saka a kama mu? Eyye kasan darajar dan adam kuwa? Eyye ka wani dauko farin fuskarka, kasa an kama min yar uwata." Kura mata ido yayi yadda take masifa kamar zata kwad'a mishi mari. "Ke Noorh!" D'aga hannu yayi tare da musu alama da yatsun biyu, dole Nazzir yayi shiru takaici na kuma kama shi,yarinyar ta lalata mishi kome, Duk wannan shirmen da take bai sanya shi mata magana ba, sai ma ratsa gefenta da yayi tare da wucce ta, zuwa motar shi, aka bude mishi kallon inda dan sandan yake yayi sannan ya mishi alamu ya kyaleta. Ita kan bai kuma bin ta kanta ba. Ya shiga motar shi. Abu daya ya zauna a kan shi. Ƙwayar idanunta, da kuma yadda ta hana shi cire nikkab din ta. Ciwon kai ne ya saukar mishi. Har ya isa Hamoud Boualem Estate. Cike da karfin gwiwa yake gyara hannun rigarta, irin yau da bai sake an sake Baby Queen ba, da ta mishi shegen duka. Amma kuma taji haushi rashin tankawar shi, da shegen girman kai a gurin kaman dutsen abuja. "Noorh! Dama shine CEO?" "Oho ina na sani? Bafa shi bane, kuma idan da shine, wallahi korata zayi kawai sun fada ne, dan kar na kwatar miki hakkin ki." Isowar Badar ya kalle su, tare da tambayar su, me ya faru da motar Noorh ta gaya mishi. Ita kuma Tasleem ta labarta mishi kanun labaran. "Toh wallahi gobe kiyi zaman ki a gidan kawai domin zai kafta miki rashin kirki." Da wannan hirar suka isa gida, tun daga kamfanin bata kuma magana ba, har suka shigo anan taga motar Nazzir. Badar yana ajiye su, ya fito daga motar shi, ya tawo gaban ta. "Meye amfani yarinyar da kuka yi?" Kallon shi Tasleem tayi sama da kasa, taga babu ta inda ya kama Mr Mahir, tsaki taja tare da riko hannun Noorh, duk yadda yaso Noorh ta tsaya Tasleem taki karshe ta tsaya ta mishi tijara, tare da cewa. "Toh anyi walkiya, kuma mun san kome, dan haka kar mu kuma ganin mutum a gidan nan" Tsakani da Allah Tasleem ta juyawa Nazzir baya, shima dama baya yinta abu ne kuma ya samu, tunda suka shiga cikin gidan, ta kasa sukuni, irin wannan mijin take buri, sai yanzun ta tuna hirar su da Noorh yau da safe. Duk bayanin da Noorh tayi duk ita tafi dacewa da samun haka. Cikin sauki zata nemi sauyin daga Mr Nazzir ta koma Office din CEO. Da wannan shirmen ta saka a ranta. Koda dare yayi zama tayi tana ta bugun cikin Noorh, tana son jin halin da Noorh take ciki akan CEO. "Noorh gayen nan ya hadu ko?" "Wani gaye kenan?" Ta mai da mata tambayar ta, "Mr Mahir!" Tsuke fuska tayi, tare da cewa. "Ina ruwa na, kin ajiye ni ne domin nayi ta kallon mazajen layi. .ke nifa nafi karfin na kalli namiji da wata fuska ina ruwa da haduwar shi, mutum da fuska kamar fanke kike tambaya ya hadu toh bai hadu ba, kina da matsala, ina zaki kai shi bayan ga Nazzir?" Ta ture laptop din cinyarta tana kallon Tasleem. Cikin nuna ko oho Tasleem tace. "Hmm! Kawai gani yana yi yafi baby naz haɗuwa, kuma." "Kinga dakata, ni ba yar kaza nace wacce tana samun abu zata ci ta manta da danginta, sannan idan kika juyawa Nazzir baya kin zama butula, wai ke maza nawa kike so?" Sosa kanta ta fara, tare da Basar da zancen tace. "Ke nifa ba don shi nake ba, kawai mamaki nayi naga yadda yafi Naze kyau ne. Amma ina ruwana." Ta tashi daga gadon, ta koma nata, ta. Kwanta tare da kashe side lamp dinta, zuciyarta ta gama zagaye mata asali ba son Nazzir take ba, Mahir take so bata sani ba, gashi nan ta kaita ta baro, amma zata gyara kome kuma zata shige mishi yadda dole yayi da ita. •• Washi gari. Suna karyawa a nutse ta kalli iyayen ta, tace. "Mommy hmm! Kunga CEO din mu kuwa?" "Baby Queen! Muna jinki," Kallon Noorh tayi tana tsoron karta kwafsa mata, amma dake makaryaciya ce tace musu. "Daddy! Hmm, haka ga ban dawo da motar mu ba, ai ta sami matsala ce, da ta CEO. Toh yace na bar shi zai saka a gyara min." Ta kalli Noorh cikin fuskar tausayi kar ƙaryatatta. Cigaba tayi da cin chips ɗinta, dan ta lura da Tasleem da Iyayenta zamu ce ta tadda muje mu. Mikewa Noorh tayi, dan bata mason jin karyan zata iya cewa karya ne, ta kuma lura yadda iyayen suka badda amanna akan labarin, zasu iya mata rashin mutunci dan haka ta hutar da ranta, ta dauki kayanta ta nufi hanyar waje. "Gettare idan kin ga ma getta musu ina jiranki." Sai da ta gama zagaye su da karya sannan ta bar gidan, suna ta mata addu'a, wai yanzun tunda suka fara aiki a kamfanin yarsu tafi Noorh farin jini. Haka suka gama shirmen su, suma. Dakyar suka sami abin hawa, suka nufi kamfanin, suna shiga suka sami ma'aikata kusan rabin kamfanin suna tsaye..ana kiran asalin wanda ya dauka da hannun shi, domin yana da record din su. Sauran kuma ɗaukar Nazzir ne, shi yabawa ya gama kiran su, sauran kuma yan Alfarmar ne, sai yan bautar ƙasa. Bayan sun shiga ciki, Noorh da Tasleem hana su shiga, sai da Nazzir ya fito yayi mishi bayanin su din ai yan bautar ƙasa ne, yace Tasleem ta wuce, kanta na hayaki ta shige, zata tsaya mishi iyayi, ya mata wani irin kallo da yasa ta shige da sauri, Noorh kuwa. Takowa yayi har gabanta, ya kalli harabar Kamfanin, yace. "Ku bata tsintsiya ta share mana harabar tayi kura." "Wallahi ba zan share ba!" Ta faɗa da karfi. Juyawa yayi cikin zafin rai ya daka mata tsawa. "Sai kin share! Maza ku bani tsintsiya."mika mishi tsintsiyar akayi yazo har gabanta, ya mika mata. "Malam ba zan share ba, da akan na share gwara na." Buge mata baki yayi sai da yayi jini. Yazo gabanta ya tsaya sosai yadda sai ta d'ago kai zata kalle shi. "Sai kin share!" "Shine zaka fasa min baki?" "Ko zaki rama ne," "Allah ya isar." Sake buge bakin yayi, yana jin takaicin ranshin kunyar da take mishi. "Ban yafe ba!" Finciko nikkab din ta yayi ta tafi kamar zata fadi, ya wular gefe. "Sai kin share." Kwalla ce ta zubo mata, ta mike tana kallon shi, shima ya koma kan wani kujeran da aka ware mishi, yana me jin haushinta, dan ta rike nikkab din yaƙi barin fuskarta. Haka ta gyara zaman shi, sannan ya shiga sharan harabar, tanayi tana huci, tare da hararar shi, karfe sha daya ta gama, koda ta juya ta samu har ya bar gurin. Taja mishi Allah ya isa yafi cikin kwando, dakyar take tafiya sabida bayanta, da ya rike mata. Hawaye na zuba mata. Koda ta isa Office din su, ta sami Tasleem da Badar, tana shiga Badar yace. "Ranki shi dad'e, ki wuce Office din CEO." Cikin takaici ta suri jakarta, tana nufar Office din taga sakatariyar karamar tana share kwalla, tace mata. "Lafiya?" "Sir Mahir ya kore ni!" Bata rufe baki ba, Babban sakataren su ya fito shima ranshi a b'ace alamar an dakatar dashi ne. Koda ta shiga office din yana tsayar a gaban table din shi Nazzir yana bashi hakuri. "Kayi hakuri Umaima bata da laifi, karka kore ta don Allah Lion, wallahi ba ita ta yad'a videon ku ba." "Amma taya aka gani a Status ɗinta?" Ya fadi haka tare da kallon inda Noorh take a tsaye, yana jin kamar ya mata shegen duka, duk ita ta ja mishi wannan cin fuskar, a take yacewa Nazzir. "Ka kawo min A4 tare da duk abinda aka tsara, kabawa wancan mara kunyar tayi copy din shi, idan kuma ta kuskura nan da karfe hudu bata gama ba, gobe zata fara daga farkon!" Zaro idanu Nazzir yayi, tare da kallon Noorh! Ya kuma kalli Mahir wanda ya hade fuskar shi kamar wanda aka zaga, sai ka rantse ba shi ya fadi haka ba. "Lion! Wannan da babu ruwanta, kuma da tayi laifi ka hukuntatta, ta share harabar Kamfanin, yanzun kuma tayi copy din abu a jikin A4 don Allah ka duba wani abu amma banda wannan." "Dani da kai waye a sama?" "Kai!" Ya faɗa a sanyayye, "Dole tayi!" "Ba zanyi ba!" 🤓🤣 Wasa farin girki Hmmm. Inshallah na kusan ajiyewa na gudu.... https://my.w.tt/LFTaVMaeacb MAH~NOOR My First Wife♡         Chapter 1️⃣3️⃣      MrsUsman400 Free book 🤩 For You Jikar kulu 🙄🤔 _Wai ya naga kuna harara ta ne Aunty Mami, Jikar kulu Ni meye nawa ne, Yar gatan mijinta, Mommy Sayeed! Zahrah Adda Ramla, Maman Abdul, Faization. jaderah, Halima, matan quarts grp, Ruwa biyu comments section, Maman Batul, Maman Nana, Sister Nusaiba. My Wattpad fans, kuna manne a button din heart dina, ina yin ku sosai, Wayyo 😲 My Telegram fans ga naku kuma 😜❤️ Allah yabar kauna! Idan baku takawa Noorh birki ba, zata rasa kafaffuna, domin Major ha shirya tsaf dan suburbudar duk me rena mishi hankali!_ BISMILLAH RAHAMANI RAHEEM #hateatfirstsight Cire rigar saman yayi tare da nad'e hannun a kirji, tare da cire daya hannun ya kalli Nazzir, wannan y sake wani irin murmushi.        Takowa yayi gabanta, sannan ya zuba hannun shi a cikin aljuhun wandon shi, tare da juyawa cikin isa da girman kai, yana kallon ta, tare da sake murmushin mugunta. Fakonta yake ya cire nikkab din, itama da ke ta ankara da nufin shi, kaf kaf take da nikkab ɗinta, tana kuma kallon motsin shi.               Cikin wani irin zafin nama, ya kai wa nikkab din cakfa tare da riko hijab din ta, ya sab'a riko nikkab din, ture shi tayi zata fita, ya fisgota tare da wurgata tsakiyar Office din, ya zuba mata ido, tare da balle botirin hannun shi, ya kalli Nazzir tare da daka mishi tsawa. "Dauko min A4 din!" Ya kuma takowa gabanta, tare da  zuba mata ido, dukawa yayi tare da jan dogon hancin shi. "Zaki kwafe!" Cikin tsiwa da rashin tsoro tace mishi. "Idan naki fa? Zaka saka a b'atar dani kamar  yadda kuke sawa ana yiwa mutane."    Cikin fusata, ya kai hannun shi wuyar shi tare da jan iskar bakin ciki, tare da bude idanun shi, ya sauke akanta. Hannun shi ya kai keyartar da, daidai shigowar Nazzir, ya ajiye A4, ya janyo ta ya wurgata gaban takardun sannnan ya koma table din shi ya dauko takardun ya zuba a fuskarta, sannan ya juya bayan shi tare da yin wani motsa hannun shi, yace. "Zaka iya bamu guri!" Ya faɗa haka, fita Nazzir yayi tare da cewa. "Please Lion!" "Ka karo wani A4 din!" Haka ya kuma karawa fahimtar da yayi matukar ya roke shi, kamar yaja mata rashin mutunci ne ya sashi fita, tana zaune a gurin bata d'ago domin tayi magana ba,asalima ma itama wani karsashin rashin mutunci take ji, dan ta rantse a ranta ko gawarta za'a fitar ba zatayi rubutu ba. Ai ita ba baiwar shi bace.               Juyawa yayi ya cigaba da aikin shi bai kuma d'ago kai ya dube ta ba, asalima Mantawa yayi da ita a cikin office din, wani silent Office din ya bada, baka jin kome sai karar Ac. Babu wani alamar motsin rai a cikin gurin.         --- "Me yasa Aeesha Omar take da taurin kai, gashi can mahaukacin can ya sakata aikin da ba zata iya ba.". Tsaki yaja,    Haka yayi ta yawo a Office din shi, shi kuwa ya damu da ita ne, kamar zai zubda kwalla, domin yasan halin mutumin tunda bai kore ta ba, tabbas haka zai sanya ta.         ... Awa daya ta wuce, biyu yazo ya kuma wuccewa, d'ago kai yayi daidai lokacin da agogon Office din ya buga, ganin yadda ta manta da abinda ya saka ta, tana zaune ta daura  daya akan daya, irin ga gidan Ubanta. Ranshi ne ya b'aci. Bai tab'a gamo da mutum irinta ba, tasowa yayi gabanta, tare da kurawa hannunta ido, fisge wayar yayi tare da buga shi da ƙasa. Ya nuna mata aikin da ya sakata, d'ago kai tayi tare da kallon wayarta a kasar ofishin sa.   Da sauri ta nufi gurin laptop din shi, saka mata doguwar ƙafarsa yayi tare da  take kafarta. Ya durkusa a gaban ta. "Zaki yi ko sai na baki mamaki! Allah ya bani damar gyarawa irinki sittings." Ya fadi haka tare da zare tie din shi, ya wurga saman table din shi, da wani mugun sauri ta kalle shi tare da rufe fuskar ta da hannunta biyu. Yana ɓalle rigar shi ya fara. "Zanyi!"      "Kinyi kyan kai!" Mikewa yayi tare da gyara zaman kayan shi, sannan ya juya tare da tab'a wani abu, kofa ya buɗe hango  daki tayi kamar yadda cikin office din ya kasance, fari sosai kome na ciki fari ke, hatta Furniture din ciki, shiga yayi kofar ya rufe kanshi.. kamar zata yi kuka tace. "Yanzun don Allah ya zanyi da wannan haukar da ya tara min?."    A hankali ta fara, tattara takardun ta fara rubutawa, kamar wasa ta cika shafi biyu. Murmushi tayi tana yi har kusan karfe biyu na rana, mik'ewa tayi tare da fita sallah, tana zuwa ta samu yana zaune, kallon agogon hannun shi yayi, bai ce mata kome ba. Har la'asar sannan ya kuma shigewa dakin, karfe biyar ana tashi ya fito, zai bar Office din yana fita itama ta mike tare da tattara kayan ta barsu a gurin, bai ce mata uffan ba. Kawai abinda ya sani zata ji a jikinta ne, ba dai shi zatawa taurin kai ba.         Haka ya fita, da sauri Escort din shi suka amshi kayan hannun shi, tare da isa gurin motar shi, suka zuba mishi kayan a cikin motar bayan sun bude mishi. Zama yayi tare da kallon inda take tsaya yaga yadda take yarfe hannun ta, alamar hannun yayi tsami.      A ranshi yake cewa, baki yi kome ba, yanzun kika fara, domin sabo zaki fara. Koda Tasleem ta iso, bata iya magana ba, motar Badar suka shiga, tunda ta zauna take ajiyar zuciya,a saninta tayi ya kai page goma idan bai fi ba, da suka iso gida.  Tana shiga wanka ta shiga gasar wuyarta, saboda zaman rubutun da tayi, haka hannunta, sallah al'adar tayi kawai, ta kwanta akan abin sallar. Ciwo kawai hannun yake mata, kamar zata yi kuka, haka take juyawa, Tasleem ana can ana shirya karya.          •• Da dare suna zaune, amma hankalinta bakan hirar Tasleem da Nazzir, wanda sakusan fada ne da rashin kirki, juya baya tayi tare da mik'ewa tayi sallah isha, ko hirar da suke yau basu yi ba, kawai ta Cigaba da kwanciyarta, abinta sai da tayi barci kai ɗaya, sannan ta tashi tayi alola tare da gabatar da nafilla, addu'o'in. Sannan  kusan rabin addu'o'in da tayi duk na niman tsari ne daga sharrin Mahir, Allah yayi mata katangar karfe dashi, kar ya bashi sa'ar cutar da ita. Allah ya kare ta daga sharrin sa.        Haka ta jima har ta idar da Addu'ar ta koma gado ta kwanta, washi gari suka tashi da wuri, sannan suka shirya, duk da taga yadda Tasleem take wani cin magani, kamar wacce aka mata wani abu. Har suka fito,sai lokacin suka ga motar Tasleem a can gefe an gyara, amsar key din motar aka yi tare da shiga suka bar gidan.      Lokacin da suka, isa sun same shi zaune da masu tsaron ma'aikatar, kamar ba wani ba. Dauke kai Noorh tayi bata kaunar ta kalli inda yake ma, yana zaune ya harde kafa daya kan daya, da alamun akwai tsiyar da ya shuka. Domin taga Nazzir yadda yake bashi hakuri, tare da magana kasa kasa, da alamun yana bashi baki ne, dan taga wasu mutane biyar a tsaye hankalin su a tashe, sai hakuri suke bashi. Cikin masifa ya daka musu tsawa. "Kuyi min shiru! Kai Nazzir kasan yadda kome yake taya zan zuba jari ana salwantar min da dukiyata, kona min kayan aiki. Masu kyau idan ina bukatar su sai nayi odar su daga China, suje na sallame su, kudin su zai shigo musu cikin satin nan."      "Mtsew! Aikin banza aikin wofi." Ta faɗa kasa kasa. "Ke!" Duk suka tsaya dama Tasleem ta gama tsorata, dan tayi Allah ya isa yakai kwando dubu a zuciyarta, yanzun  ta gama tsorata juyawa tayi kamar wacce aka shaketa, tace mishi. "Sir Noorh ce tayi magana wallahi bani bace," Bakin ciki ne ya turnuke shi, bai san lokacin da yayi wata irin, kwallo da kayan ruwan zafi da yake gaban shi ba, dan mutum ne me son coffee, ya tako gabanta. "Dube ni! Ni sa'an kine? Ki biyo Ni kamfani na, kina min rashin mutunci." Lek'awa tayi tana duba gefenta kafin ya kalli inda Nazzir yake tace mishi. "Don Allah da waye wannan yake? Ko dai yana da shafar junnu ne? A Toh idan bai da lafiya gwara a fara duba shi dan mutum shi daya yana magana abin hankalin ba zai dauka ba."   Dariya suka kwashe mishi har Nazzir, haka yake so yaga an sami wanda zai tanka mishi, a wulakanta kimar shi a gaban mutanen da suke ganin shi da kima.   .yaji kunya da shakkar mutane, sabida an sami me tanka mishi, isa da ji da kai ya zube ya zama shine me wannan abun.     Saka takalmin shi yayi ya take mata kafarta, sai da ta saka kara, ya kuma take mata, yana huci yace. "Yau zaki ga hauka iya ganin idanunki." Ya faɗa tare da wuccewa Office din shi. Yana shiga ya shiga dukar table din shi, tare da lacce shi da kafar shi, yana huci. .... "Noorh kinyi abu me kyau, ki Cigaba da abinda kike mishi yadda kowa sai ya tsane shi. Ki gayawa duniya abinda yake miki," Cikin azabar zafi tace. "Jiya yayi kokarin raping dina, yau kuma ban san abinda zai iya min ba" "What??" Ya tambaye ta, tare da zaro idanu.      "Wallahi kuwa, domin sai da na amince zanyi Rubutun ya fasa," Cikin jimamin karya yace mata. "Kinga abinda baki sani ba ko? Ana tace miki ni mutumin banza ne, toh bari kiji yan mata irin ki, haka yayi ta raping din su a Office din shi, sannan yana koran su, wasu ma bazan iya gaya miki ba" "Amma me yasa baku dauki mata ki akan shi ba?" Ta tambaya a dame, "Sabida babu hujja ke kuma kina da hujjar yakar shi, tare da ganin bayan shi." Shiru tayi kafin ta mike ba tare da tace mishi kome ba, ya bar gurin shi, murmushin gefen baki yayi sannan yace. "Duk inda shiga sai na shiga, sai na rusa maka farin cikin ka, sai na maida maka rayuwa majiginar bakin ciki. Sai na hanaka walwala da sukuni."    Sannan ya mike tare da rantsuwa, akan abinda zai aikata.      --- a dararre na shiga ofishin sa, bai d'ago ba bai kuma fasa abinda yake ba, asalima sai ganin A4  da nayi har guda biyar, wai nayi rubutu. Ya watsar da na juya wani ya kuma cirowa. "Kai wani irin Azzalumin mutum ne? Anya da zuciya a kirjinka? Taya zan yi wannan aikin?" "Wallahi ko kwana zaki yi sai kinyi,.kuma a tsaye idan ba haka ba zaki sha mamaki."   Juyawa nayi zan naje na bude kofar ya rufe rub. "Ai kofar da remote control take amfani!" A hankali na dauki takardan Ni game zuciya, na fara rubuce-rubucen,.kamar ba da gaske na fara, ban san ya akayi ba ko awa biyu banyi ba, bayana ya fara rikewa, hannuna da kafana suka fara rawa, karku manta Mr Mahir Major ne na sojojin ƙasa. Duk wani muguntar duniya, babu na biyun sojojin ƙasa, tun ina yi zufa kadan kadan, har na shiga diga sosai, kwalla ya jika min nikkab, jikina sai rawa yake, karshe haka ya fita tare da nufar meeting, yana fita ina sake kuka. Har da shasheka,  minti arba'in da biyar ya dawo, yana shigowa ina hadi kukar, dake yaji ajiyar zuciyar da nake. Tsayawa yayi a gaba na tare da cewa. "Ba dai kuka kika yi ba? Toh ance miki rashin kunya abin dad'i ne, mara kunya karamar mara mutunci, mu zuba Ni dake shege ka fasa," "Yanzun muka fara" na gaya mishi. "I like your confidence!" "Mugu!" "Cigaba da tsayuwa!" "Azzalumin kawai" "Anan zaki tabbata!" "Allah ya isar min!" "Dama Ai shi din ishashe sarkin sarakuna ne! Dan haka tun ba a haife ki ba yake da isar shi." "Allah kaga abinda yayi min, Ubangiji ka bani damar daukar Fansa" "Duk ranar da kika dauki fansar ki, nayi miki alkawarin kyautar da babu wanda aka tab'a bawa shi a duniya!" Kukan da take had'iyawa ne ya kwace mata. "Simple kice min Boss am sorry," "Da na kiraka Boss gwara nayi hatsari hakoran da harshe na, narasu har abada." "Cigaba da rubutu." Bakin ciki ya sata had'iye Kukan, gashi zaka ji yana muryan kuka, amma zunzurutun taurin kai irin na jinsi biyu da suka yi gamayyar halitta a jininta ya sanya taki accepting din laifinta, Cigaba tayi da aikin    ....🤣 Wadannan mutane 🙄🤔 🤦🏽‍♀️ sai kace  kaji..... https://my.w.tt/Ewo0CLV9ccb MAH~NOOR✧✧    My First Wife♡         Chapter 1️⃣4️⃣      MrsUsman400 Free book 🤩 For You Jikar kulu BISMILLAH RAHAMANI RAHEEM   ~#Courage~ "Sai na lalata maka duk wani ji kanka!" Ta faɗa cikin karfin hali. "Duk ranar da kika yi nasarar haka, na miki alƙawarin, sai na baki mamaki a rayuwarki balle poor girl like you, me zata iya min. Me zaki iya? Cigaba da Rubutu." "Mahir! Sai nayi destroye nasarar ka da ka gina." "Ni kuma na zame miki karfen kafa, duk inda kika shiga sai na hana ki sukuni, ke me gadin kamfanina baki isa tab'a kimar shi ba, balle kuma Dolna dan karen da ake kiwo."        Har biyar suna muhawara, tare da kudirin abinda zasu aikatawa junar su, ana tashi ta zubda takardun, sannan ta sauke ajiyar zuciya, me tafe da kuka. Dan bata jin zata iya motsa legs din ta..        ......     , ya kirga takardun yaga bata yi wani dayawa ba, amma sun jike da kwalla tare da gumi, table baki yayi sannan ya d'aga kafad'arshi. "Gobe daga farko zaki fara!" "Idan ka ganni anan kenan, sai kayi abinda yayi maka dan ni ba gantalalliya bace da zan zauna ka kashe ni a iska,mugu kawai." Ta juya da sauri tana jan kafarta, zuwa bakin kofar. Yana zuwa bai damu da yadda take bin bango ba, ya sharbeta ta zube. "Zan so ki kira ni da Boss." "Wallahi da na kiraka da boss gwara na rasa harshe na." "Yau daya kin sani nayi magana da yawa." Ya faɗa tare da lashe bushashen lips d'inshi, sannan ya taka kafarta, sai da ta sake ƙara,.tare da rike kafar tana yarfe hannun, haka ya fice tare da rufe ta a cikin office din, yayi tafiyar shi.           Domin shi bai san bata fito ba, dan ya san zata mike, kuma kofar tana iya tsayuwar minti biyar idan babu wanda ya gifta sai ta  rufe kanta, tashi tayi zata fita kofar taki budewa. Cire nikkab din da hijab ɗinta ta sake kuka. Sai da tayi ya ishe ta, sannan ta mike tare da shiga niman wayarta, ta samu, tayi kokarin kiran Tasleem, amma bata dauka ba, tayi iyaka kokarinta amma bata dauka ba, karshe ma wayar a kashe. Kamar yarinya karama haka tayi ta kuka tana ja mishi Allah ya isa.         Shiga dakin tayi ta duba taga har da bowl tub, da sauri ta cire kayanta tare da cika  ruwan zafi ta shiga cikin ruwan, dogon gashin kanta, wanda ya kasance baƙi na asalin larabawa da fulanin asali ta sauka a jikin tub din, bata cika son jika gashin ta ba,idan bai zama dole ba,  wanka tayi tare da fasa kafarta, sannan ta fito daure da towel, a hankali ta fito, dake ta kwaso kayanta a Office din.       Tana jin ana magana sama sama. "Kasan ba zai tab'a saka hannu ba, me yasa kace nazo Office din shi?" Shiru aka yi dan ba zata ce tasan mutane ba, sake lek'awa tayi bata ga fuskar su ba, domin akwai abu a rufe a fuskar su, Haka suka gama abunda ya kawo su, suka fita. Da sauri ta saka kayanta, sannan tayi maza ta fito, saura  minti ɗaya kofar ta rufe kanta ta sami damar fita. Kusan rabin kamfanin wutar a kashe yake, dan haka nake tafiya a hankali, hango wasu manyan police dog nayi ban san lokacin da na dawo da gudu ba, na bakin kofar na danna makulin,.yana budewa na koma cikin office din da gudu zuciyata tana rawa. Ubangiji ya daura min tsoron kare wallahi. Dan haka na koma gwada kiran Tasleem wayar a kashe, sannan banyi saving Number nazzir ba, Badar kuma na kira yana busy.             A hankali na shiga duba dube, a cikin office din shi, anan na kuma hango wata kofa, ta inda kujerar shi yake, tab'a inda nake tunanin shine Mabudin nayi na ga kofar ya buɗe, a hankali na fito, gurin shakatawa ne ko  hade da yar karaman hot tub, sai bar da yake gurin, a hankali na isa inda nake jin hayaniyar mutane, taka abu nayi na saka yar karamar camerar da Badar ya bani na shiga daukar su,  ina gamawa. Na dawo dakin na kuma zama nazarci ɗaukar. Sannan na cigaba da Niman hanyar da zata kai Ni cikin part din, leka katangar nayi naga a shirye yake da Kwalba, tsaki nayi na sauka kasa, cikin yawon da nake na hango wani katon rariya, da zai kai ka har cikin wancan side din, a hankali na rarrafa har cikin gurin, na shiga bin ko ina ina daukar hoto, da video har zuwa cikin, inda shima na shiga ne ta kofar baya, ina gama abinda Zanyi na koma fitowa ta wannan rariyar, na koma Office din shi, shiru nayi ina nazarin kamar na ga wani katon lambatu. Da sauri na kuma hada kayana, na fito na shiga bin hanyar, ta karka shin kasa kwatar dakatar na fito babban hanyar kamfanin, anan na samu damar kiran Badar tare da gaya mishi inda nake, lokacin sha daya na dare, da kanshi yazo ya dauke ni. "Noorh! Sannu. Kinyi aikin da na gaza yi, gashi kin dauko wani shashi na Abinda yake faruwa. Gaskiya nagode sosai." "Ni yanzun ka barni na gaji, gida zaka ajiye ni, Amma wallahi sai na gwadawa Mahir ni yar halak ce."    "Kinga don Allah ki ajiye wannan rigimar, mu  fuskanci abinda yake gaban mu.".        Lumshe idanun yayi tare da jin zunzurutun k'iyayyar Mahir, yana kuma samun mafakar siyasa a zuciyata, sai na gwada mishi iyakar shi."       "Noorh ki rabu da mahir!" "Wallahi ba zan rabu dashi ba, sai na wulakanta shi a garin nan, wannan kamfanin sai na tsayar da kome na shi." Ta faɗa dai dai isar su kofar gidan su. Fita tayi abunta, tare da buga kofar gidan, me gadi ya bude min na shiga, ina isa bakin kofar na sami Tasleem a zaune, shareta nayi na wuce abuna, dan na fahimci da gayya ta rufe wayarta.       Ina isa bakin kofar mu, Dad yace. " Ba zaki janyo min abun kunya ba idan kin gama service ɗinkin koma Bisra, ban ce mishi kome ba nayi wucewa d'akin mu, Sallah isha nayi sannan na Kwanta, sai lokacin Tasleem ta shigo itama ta Kwanta, ya zata kowa gantalalle ne irin ta, ta shiga min magana a hankali tare da tambayana. "Ba dai kema kinyi losing virginity dinki ba?" Ta faɗa tare da kallona. "Au wannan shine tunanin ku  a kaina? Hmm. Ni ba ballagaza bace na san inda nake dariya, sannan ba a haifi namijin da zai karb'an daraja ba, domin Ni nasan ciwon shi, kuma nasan darajar shi.          Balle kuma da na fito a kabilu guda biyu, da suka san kimar shi ba zan tab'a watsi da al'adar mu da addinin mu ba." .daga haka tayi juyawarta kamar ta da bayan ta suke mata ciwo.            --- Washi gari tana idar da sallah asuba. Ta koma abinta, har karfe bakwai Tasleem ta shirya bata ko d'aga kai ba, domin zazzaɓi yake damunta.         Karshe da taga Noorh bata mata magana ba, shine ta tab'a tare da cewa. "Ba zaki bane?" "A'a Babu inda zani!"         .... A can kamfanin kuwa, hankalin shi kwance, ya shiga cikin office din shi, yana bin ko ina da kallo. Murmushi yayi tare da isa dakin shi , gadon da yake yatsine ya kalla, yana nazarin can kuma ya tuna ai ya kwanta. Amma me yasa ba a gyara dakin ba,.dan haka ya fita tare da danna bell din da zai kira masu aikin part din su.          Dukkan su, suka shigo Cigaba yayi da aikin shi, tunda suka ga haka, jikin su yayi sanyi. Zai yi wuya idan ba koran su zai yi ba.        "Yallabai!" "Malam Abba! Kaje na baka hutun sati biyu"ya faɗa.        "Don Allah kayi hakuri, wallahi ina da yara ƙanana." D'ago kan shi yayi, yagan su duk manyan ne, ba yara ba, sunkuyar da kai yayi sannan yace. "Kuje! Amma kusami Nazzir, zai baku sako, wannan lokaci kamata yayi ku koma gefe kuna tare da kasuwanci wannan aikin ƙarfi ne, kuma shekaru yaja." Ya fadi haka yana isowa gaban su, ya arde hannun shi a kirji, "karku damu, zan bawa Nazzir damar ya sallame ku da kyau."     Daga haka ya wuce dakin, da kanshi ya gyara d'akin, tsaf ya goge. A ban dakin ne ya hango ribom din mace. Cikin wani irin mamaki yake kallon ribom ɗin.      Dauka yayi ya fito daga ban dakin, sannan ya koma Office din shi.  Ajiye kome yayi yana jiran jakar shi tazo.       Bata zo ba shima kuma bai saka kanshi damuwa ba, ana tashi ya tattara yayi gaba abinshi.    --- Karfe biyu na rana, ta shirya zuwa kasuwa, anan ta samo yar karamar wayarta, me kyau, amma androind. Kuma ta hannu ce, tana isa gida ta daura layin da ta saya, a hannun irin masu sayar da kati suna tafiya.    Dake mtn ne, take tayi transf din data, ta tura face book, da tweeter, tare da IG. Sunanta da take amfani da shi a wancan wayar ta sauya, tare da bude har da Gmail. Tana gyara face book ɗinta, tare da tweeter ta fara rubuce-rubuce akan kamfanin Hamoud Boualem da CEO din su, sosai tayi magana akan wulakanta mutane da yake, tare da yunkurin fyade ga yar bautar ƙasa.          Sannan tayi alkawari sai ta bayyana musu, sharrin da Kamfanin yake dauke dashi wanda mutane basu sani! Sannan ya kamata mahukunta tare da gwamnatin! Jahar Adamawa! Gwamnatin tarayya! Hukumar lafiya ta jahar Adamawa, da ta kasa baki daya su shiga alamarin kamfanin Hamoud Boualem Company, sannan Tana kira da Malaman musulinci da na Kirista su fito suyi wani abu akan kamfanin Hamoud Boualem, sabida rashin amana da suke yi ga kamfanin.! Idan kuma ana kalubantar ta, toh ita taji zata bada shaida ga abinda idanun ta suka gani! Amma na farko hukumar yan bautar ƙasa, suyi da gaske domin daya daga cikin mutanen su, rayuwarta yana cikin hatsari sakamakon yadda CEO yake niman kashe, karku ce kashe kai ne idan haka ya faru, aka kisan kai ne! Domin bai dauki rayuwar kowa da daraja ba. Sai tashi.           Sannan a musulunce dai an san giya haramun ne? Toh ya kamata hukumar hani da fataucin miyagun kwayoyi na kasar da jahar Adamawa, su fito su kalubalanci Hamoud Boualem, idan since karya ne, ita tana da shaida.          Sannan zunzurutun rashin adalci, koran ma'aikata ba bisa ka'ida ba, ana cin zarafin su. A kamfanin Hamoud Boualem, ya ta'azzara. Abubuwan na cin mutuncin sai da Noorh ta rubuta, akan kamfanin Hamoud Boualem, sannan ta kuma jaddada bayanin akan wahalar da Mahir ya bata, ta hanyar kare sunanta. Sannan ta sake sakon tare da sake murmushin jin dadi.          Bakuwa ce a tweeter, kafin kace me. An shiga watsawa a kafaffen sadarwan zamani. Tare da ririta alamarin ya girmama..        (Matsala ta da fada da dan jarida! Mawaki! marubuci! Dan wasan kwaikwayo! Alqur'an suna tashi maka gwanjo sai ka ƙasa b'oya a duniya!) Yarinya kiyi fatar kar Mahir Hamoud Boualem yasan kece kika mishi wannan daurin goron, dan shi talala zai miki! _Zaku ji ni shiru na wasu kwanaki Insha Allah! Haka zai faru ne sabida uzurin da ya taso min! Don Allah karku zarge ni da wulakancin_ https://my.w.tt/xtVVXjuXhcb MAH~NOOR✧✧    My First Wife♡         Chapter 1️⃣5️⃣      MrsUsman400 Free book 🤩 For You Jikar kulu BISMILLAH RAHAMANI RAHEEM Zee Sardaunan Sumayya Ahmad Aliyu, fateema Mustapha Ga gaisuwar ku nan🤩😘 masu jiran Mah-Noor..... _🤣Gaye You enter Noorh hand, zaka fadi gaskiyar ka, indai Noorh ce jininka sai ya kare, Yan leken asiri, naga sakonku! Wattpad fans kuma haka, My Hajiya Maryam Jikar kulu 🤣 Mommy Sultan kece kike bayan Noorh kowa ya fara jin haushinta_ #My Nikkab Yana cikin gym room, yana d'aga karfe. Sako suka fara shigo mishi. Cikin gajiya da karar wayar shi, ya d'auka yana kallon Ummina, kiranta na katsewa hadiya tana kiran shi, dauka yayi tare da cewa. "Beb!" "Ka duba tweeter please!" Cikin sanyin jiki ya bude idanun shi, sanan ya bi wayar da ta kashe da idanu, kafin ya tashi zaune yana jin faduwar gaba, a hankali ya bude data. Sannan ya shiga tweeter. Sako ne suka shiga sauko mishi, cikin faduwar gaba yaga sakon Noorh. Ji yayi zuciyar shi kamar zata diro kasa, ya kurawa yar ido.            Lokacin guda yaga Aysar Haladu, wani matashin me kudi anan Yola, yana mara mata baya cikin tsannanin b'acin rai ya shiga hango wasu daga cikin mutanen da suke gaisawa sama sama, kira wayar shi akayi cikin mugun zuciya ya dauka.         "Lion! Gobara ta tashi a cikin kamfanin amma anyi nasarar kashewa."      Sake wayar yayi tare da dafe kirjin shi da yake barazanar fashewa. Jingina yayi karfen da ya d'aga, ta sauke a kansa ba dan ya tare ba, da wallahi tayi mishi lahani. Ji yayi zuciyarshi tana ci da wuta. Dan haka ya mike tare da tangadi ya bude yar medium din frig din da yake gurin ya bude tare da daukar goran ruwan sanyi ya bude bakin shi sai da ya shanye tass. Yayi wurgi da goran yana sauke wani irin gurnani.        Da zai sami wani a kusa dashi tabbas sai yayi mishi mugun duka, tashi yayi zuwa dakin shi ya budewa kan shi ruwa, haka ya jike jagwab. Sannan ya nufi inda towel ɗin shi yake ya dauka tare da daurawa yana goge kanshi da da daya.          Wani irin huci yake, tabbas da zai ga marubucin wancan abun sai na lahira yafi shi jin dadi, wani irin bakin ciki yake ji kamar zai kone, haka yayi ta ambaton Allah.     Har ya gama shiryawa sannan ya fito, yana fitowa yaga Nazzir ya wani firgice, bai ce kome ba, ya shiga mota aka tafi da su kamfanin, kafin su iso an kwashe kome. Sai an kananun kayan da aka barshi suna cikin wuta, lumshe idanun shi yayi domin ji yayi kamar zai sake kuka, Kamfanin nan amanar shi ce.          Mahaifin shi ya bar mishi, duk da yana da wasu masana'antu amma wannan ji yaƙe kamar mahaifinsa ne a raye. "Kuyi hacking din Acct ɗin Tweeter din marubucin, duk wanda yayi rubutun nan makusancin kamfanina ne, ku tafi ki nimo min wanda yayi wannan ta'addanci..." "Lion! Jornalist!" Juyawa yayi da fuskar shi da tayi jajjur. "I don't care! Koma waye yazo babu abinda ya dame ni, kuje ku nimo min wanda ya lalata min suna. Idan ba haka ba, toh wallahi zaku ji a jikin ku."             Yaki magana da yan jaridu, asalima abin sai ya koma siyasa, domin wasu na cewa sharri aka mishi wasu na kuma cewa zai aikata idan aka yi dubi da yadda yake da Arziki gashi matashi wanda yake ganiyyar samartaka shi. Dole yayi abinda ya gadama.   Yana zaune a kamfanin anan yayi Sallah magarib da isha, suna zaune ana cigaba da aikin, aka turo Super visions from ministry of health, da Kuma wasu daga Shari'a committee, tare da Da'awa. Mahir ya kasa magana, a hankali aka shiga bincike sosai, binciken da ya kai har sai da aka zakulo wasu abubuwan na daban, ba abinda ake zargin ba.               Dake duk abinda yake faruwa ana dauka a live, karfe goma na dare Ummi da wasu manyan lauyoyyin daga lagos suka iso. Anan aka shiga tashin hankali tare da musayan kalamai.     Har zuwa karfe ɗaya na dare, suna cikin wannan yanayin Noorh ta kuma sake videon da ta dauka, tare da asalin yadda giyar take, da yadda ake tacce rubabben kayan marmari ana sarrafa su a gida, tare da tambarin Hamoud Boualem Drinks. Kamar zai fadi. Ummi ta riko shi. "Kar wannan ya dame ka, ka nutsu a ranka babu wanda ya isa wuce kaddarar shi jarabtace."        Muryan shi a raunane yace. "nagode sosai Ummina" duk yadda aka so yayi magana ya kasa cewa kome, dan haka Manyan Jami'an gwamnati, suka saka hannu a rufe Kamfanin, komawa gefe Nazzir yayi sun jima ana magana can aka kira wani daga cikin masu binciken.  hakuri yayi ta badawa sannan ya kalli Ummi da lauyoyyin yace musu. "karku damu ministan harkokin lafiya yayi maganar," Haka suka dauki kayan su, suka fita amma ta fannin addinin Musulunci, sun ce a karkare a kotu. Lumshe idanun shi yayi sannan ya mike, suka nufi gida.     Tunda suka shiga gidan shi Ummi ta zauna a kujera, daura kanshi yayi a kafad'ar ta, yana me lumshe idanun shi, sai ajiyae zuciya yake, zunzurutun b'acin rai. Wayar shi tayi kara Ummi ta duba, taga Nazzir. Kashe wayar tayi tare da wurgawa a cikin jakarta. Yana kwance a jikin ta, har yayi barci, zamar da kanshi tayi tare da sakawa akan pillow.    Tausayi ya bata, tare da jin ta ina zata taimaka mishi, toh babu Mahir yaki aure, tana fara maganar aure zai tashi kamar me aljanun.               Dakin shi ta nufa tayi alola tare da gabatar da sallah nafilla. Tana idarwa tayi kwanciyar ta, a d'akin.    ••• Wato Noorh da ta samu ana giya mata baya, kawai ta shiga bankad'e Abubawan da babu ruwanta, kiranta Badar yayi yace mata. "Ki dakatar da abinda kike! Domin mutumin da kike yaka bai san kome ba, kiyi maza ki goge abinda kike daurawa, kafin zuwa lokacin da zaki yi danasanin abinda kike aikatawa "     "Kaga Don Allah ka barni nayi aikina, idan na gama shi kenan.". Dakyar ya dakatar da ita, sannan ya sakata ta goge kome, sannan suka yi sallama.      ••• Washi gari. Da wuri ta shirya zuwa kamfanin, tun a bakin kofar shiga ta fahimci yau abu mutunci ,.kowa zai ci Ubanshi. Tana shigowa Yana shigowa ko kallon shi bata yi.      Duk yadda Ummi taso lakwasa Mahir abin yaci tura, domin kuwa sai da tai mishi nasiha, da kuma kar taji ya kori kowa, sanan tabar Yola bayan taje gurin Yan uwan ta, suka jajjanta.     Bata ce kome ba, har suka isa airport. Nasiha take mishi gyada kai kawai yaƙe. Bayan tafiyar ta, suka juyo zuwa kamfanin, tun daga bakin kofar ya fara ruwan bala'i, har ya shiga office din shi, bai yi kora ba, amma an dakatar da mutane da yawa, dama a yau Tasleem ta shirya tsaf domin tun karar Mr Mahir da marurun zuciyata, bata san abinda yake faruwa ba.      Sai dai yadda taga Noorh tana kaf kaf da kanta, tare da saka nikkab ɗinta ta cikin fiskarta sannan ta daura hijab a saman shi.      Sannan ta dauki hand bag dinta, suka fito Tasleem ta shige dakin Mommy, ta sami guri ta zauna, tana daukar turaren mallaka da kuma idona idonka.      Tana gamawa ta fito, a hankali tana yatsina fuska, a gurguje suka karya, tare da mik'ewa suka fita.          •• kowa ya gama shan jinin jikin shi, domin an dakatar da mutane arba'in, yana tsaye ya kasa magana idanun shi jajjur, suka shigo kamfanin, bai juya ba dan yasan sune zasu iso. "Ba zaku fitar min da wanda yayi min zagon kasa ba?"       Kunshe dariya Noorh tayi, take tare da kallon shi, ganin yadda ga baki daya ya rud'e, tana hango tsoro injita, da tashin hankali. A fuskar shi a tunanin ta kenan. Amma a yanayin shi babu tsoro, tsabar bala'in da yake cin zuciyar shi ce, ya tsare su da masifa. Yadda yake musu tsawa. Cikin niman tsokana tace. "Mufa ba yara bane, da wani zai tasamu a gaba da ihu, ai idan mutum bai aikata abin da ake zargin shi ba, ba zai damu kan shi ba, sai ma kare kan shi da zai yi salon mugun nufinsa ne ya janyo mishi rikicin duniya."    Cikin fusata ya juya tare da janyo hijab ɗinta yayi hanyar waje da ita, rashin sani yafi dare duhu. Watsar da ita yayi akan idanun Yan jarida. Da suka zo wurin domin niman abinda zai ce da kalubalantar shi da ake.        "Kar na kuma ganinki a cikin kamfanin nan." Ya faɗa. "Wannan kuma matsalar kace sai dai ka sani ka kuma dagula kome, ashe cin zarafin mata da kake gaskiya ne."    Cikin makirci ta mike tana kuka, tare da tunkarar shi, ana kuma dauka a hoto, haka ya kuma tureta, kamar da gaske.      Security ne suka zo suka fita da ita, ai kuwa yan jaridu, suka shiga tambayar ta, ta shiga basu amsa. "Wallahi ban san me nayi mishi ba, kawai ya shiga wulakantani, sannan yau ma ya nime ni ne, naki shine yake tozartani a cikin jama'arsa tare da koro ni."       Wannan muryan nata da tayi sanadiyar janyo mishi mugun asarar me girma a wannan kamfanin, a cikin kasa da awa biyu, masu hannun jari sama da mutane 70, suka zo janye hannun jarinsu. Juya musu baya yayi tare da kallon waje, kunna mishi tv aka yi, yana jin muryan ta ya juya da sauri, yana kallonta, tare da bawa babbar yar jaridan nan amsa cikin nutsuwa wato Mimiqueens. Tace mata. "Toh Malama A'isha Omar Jimeta, shin akwai abinda ya tab'a had'a ku da shi?" "Eh toh gaskiya zan iya cewa,ya sha bani azaba a cikin office din shi sannan kuma Dan uwan shi Sir Nazzir ya sani, domin ya mishi magana yaki!" "Toh wai da gaske ya tab'a niman yayi miki fyade." Kasa tayi da kanta, tasan karya haramun ne, amma ta nan take ji zata cutar da Mahir yaji yadda take ji. "Ya tab'a, domin Office din shi da akwai dakin da yake aikata hakan da yan mata irina."     "Shin ya samu nasara akanki." "A'ah!" "Toh anan muke kira da Malaman musulinci da kuma hukumar kare hakkin dan Adam da kuma na kare mata da kananun yara, su shiga domin karewa A'isha Omar Jimeta, dalibar jarida, sannan ina tayaki murna sakamakon daukar ki da gidan tv Gaskiya tafi kobo, ta dauke ki. Zamu kuma kare mutuncin ki."    Cikin rawan jiki ya cincibo tv daga wall ya buga da kasa, cikin bala'in b'acin rai. "Meye mata? Meye nayiwa mutane suke son ganin bayana?" Duk wani abu sai da ya farfasa, ya shiga tashin hankali, tare da  jin wani irin bakin ciki, duk yadda kake da taurin zuciya, idan kaga Mahir Hamoud Boualem CEO ya zama wani irin mutum lokaci guda depression yana niman kai shi kasa.     Dole aka nimo Dr din shi,da taimakon alluran da aka mishi ya sami barci.                  ••• "Noorh! Ki boye wannan hujjojin, suna bina zasu kashe ni,na tura abinda kika bani kafin ki fitar da naki, sannan yanzun zan shiga gidana,yadda muke zaton abun ba haka bane, na kiraki da privet Number ne domin kar su kamaki, ni kuma na kawo su gidana ne domin kafa hujja, Noorh Sir Mahir..."   Karar harbi taji ta sake wayar da sauri jikinta na rawa, cikin tashin hankali, take kallon wayar, bata san lokacin da ta fashe da kuka ba, tana kallon wayar jin yana magana ta kuma saka wayar a kunnen ta. "Noorh! Kanina yana Asibiti yana shan magani, mata na kuma tana Ghana na turata da yarinyata, ga kuma karamin ciki, don Allah ki taimaka min akwai sako, zata bawa gidan jaridar ku domin Sir Mahir Hamoud Boualem.." Sake bude mishi wuta aka yi, tare da bankawa gidan wuta. Kashe wayar tayi, cikin minti talatin tana zaune a Office din su aka kunna tv. "A yau ne muka samu labarin wanda ya fasa irin badakalar da ake a masana'antar Hamoud Boualem Company, ya mutu. Sakamakon gobara mutuwar dai ta girgiza zukatar jama'a, Mr Badar Dan jarida ne da yake aikin sirri da kamfanin tacce labarai na ƙasar nan NAN, kafin mutuwar shi yayi aiki da CNN, sannan yayi aiki da DW, kafin ta dawo yake aiki da kamfanin tacce labarai na NAN,  matashin dan shekaru talatin da tara, ya rasa rayuwar shi ta dalilin da ba a sani ba."     Kayan aikinta ta dauka, a yau ta shirya fuskarta MAHIR Hamoud Boualem, tare da cire Hijab ɗinta da kuma Nikkab.... 🙄 Na wetin go hapun? https://my.w.tt/ylGexVK5jcb MAH~NOOR✧✧    My First Wife♡         Chapter 1️⃣6️⃣      MrsUsman400 Free book 🤩 For You Jikar kulu BISMILLAH RAHAMANI RAHEEM #the name Kar da wayarta yayi ne ya dakatar da ita d'aga nikkab din, ta dauka. "Assalamu alaikum!" "Kizo manager na son ganinki!" "Ok!" Ajiyar zuciya tayi sannan ta juya zuwa cikin Station din, tana shiga ta tsaya. "Sir gani!" Kallo daya yayi mata sannan ya had'iye yawu. "Wato zunzurutun kokarin da kika yi ta kuma sawa za a d'aga darajar gidan tv nan, amma ga wani bincike da na samu, akan mutanen da Mr Mahir Yasaka aka kashe su! Sannan sun sha bada hujjar cewa ba kisan kai bane kashe kai ne! Har zuwa mutuwar Badar,  am sorry!" Ya faɗa sakamakon ganin yadda fuskarta ya kuma cikin jimami, tura mata yayi, sannan ya kuma kawo wani list yace. "Wannan kuma mutane ne, da idan wani abu ya faru dasu ake koran su, babu kyakyawan sallama."             Wannan kuma mutanen da yake tozartawa ne, ba tare da sanin su ba, zai kore su babu sallama.                  Noorh nasan zaki iya, amma maganar gaskiya, sai kin cire wannan nikkab ɗin da yake fuskar ki, da haka zaki iya ladabtar da Mr Mahir, a bisa tozarta ki da yayi."           Cikin farin ciki, ta zauna tare da cewa. "Nagode yallabai, sannan kuma zanyi aikin da zai d'aga darajar Station dinka, sannan batun nikkab Insha Allah gobe zan fara zuwa babu shi." "Yawwa akwai taron manema labarai da za ayi a kamfanin Hamoud Boualem, CEO zai gabatar da abinda ya kashe Badar, kuma ina ga wannan sune Hujjojin da zaki rike, Noorh sakamakon abinda kika yi, ta janyo miki nasara, sannan ki bani Acct Number ki, domin Mr Aysar Haladu yana bukatar ki fara mishi tallar kayan ruwan shi."        Dake bahaushe yace duk wanda ya rigaka kwana toh fa shi asubanci zai yi, sam Noorh bata san dalilin da Badar yace karta kuskura tayi magana ba! Saboda, sai da ya gama bincike ya fahimci akwai manyan mutane da suke buƙatar durkusar da Mahir da kamfanonin shi na kasar.            Abubuwa da ya bankado ya tura mata ta email din ta, dan ya yarda da ita sosai, sama da yadda ya yarda da kowa, shi yasa ya zaɓi ya bata aikin, sakamakon yadda take bata da hayaniya, kuma bata da rawan kai irin na Tasleem.        Murmushi Manager yayi sannan ya ce mata. "Insha Allah zuwa yamma zaki fara ganin kuɗin aikinki." Godiya tayi sannan ta fita, fitowa wani matashi wanda ba zai wuce sa'ar Mahir ba ya fito yana murmushi. "Yarinyar tayi aikin da ake bukata, kuma kamar yadda akan gaya min, akwai wasu abubuwan da ake bukata ne ta fito dashi, domin kafin mutuwar shi yayi waya da ita. Kuma itace tasan halin Mahir ita kadai zata iya tunzura shi ya aikata abinda nake buƙata, sauran kuma zamu ji dashi. Idan nace zan saka a mishi wani abu, Ni zan fadi domin ana tab'a shi hukumar tsaro zasu yi magana, amma idan na barshi aka sami fitinannen da ya shiga gaban shiga cikin al'amarin shi zai zama na duniya ta zuba mishi ido. Abu na farko da ta faɗa wallahi nasan ba haka bane! Mahir ba mazinaci bane domin na zauna dashi a Militry College 2003, sannan mun kuma haduwa a team na a Kashmir 2007. Kuma dukkan mu course yake hadamu.           Kawai nasarar shi nake son ta zama namu ni da Abokina, sauran da suke ƙoƙarin ganin bayan shi, sai su kara himma, Ni dai kamfanin shi nake son ya rufe."            Murmushi Manager yayi sannan yace masa. "Ba kai kadai kake son ganin shi ya fadi ba, amma ka sani duk abinda zaku yi, ku tabbatar kun gama shi cikin kwanakin nan. Idan ya wuce haka wani abu ya biyo baya toh wallahi zaku iya fadawa matsala."         Sun jima suna tattaunawa, sannan suka yi sallama. --- Duba takardun tayi lokacin da take cikin napep, kamar daga sama taji an daki napep din su, haka tayi ta tangal tangal, kafin Allah ya taimaka suka tsaya, Motar Mahir ta gani amma bashi bane.       Fitowa tayi tare da kallon mutanen da suka tsaya suka jajjanta musu. "Wannan al'amarin ba su kyauta ba, Allah ya tsare ku."     "Wato dan yaga bai samu damar min kome ba, shine ya turo a kashe ni?" "Kin san shi ne?" "Mahir Hamoud Boualem CEO!" Shiru gurin ya dauka kafin kowa ya shiga darewa, sakamakon jin wanda ta kira, tare da sanin me zai aikata, tunda ya rigada ta bata mishi suna. Dan haka suka watse dakyar me napep din ya kaita gida, tana isa babu wanda ya ce mata me kika aikata me muka ji, asalima kamar ma tsoronta suke ji, cikin dare kuwa bayan ta idar da sallah dare, kawai ya shiga sake wasu bayanai tare da cewa yau ma Mahir ya kaiwa Noorh hari zai kashe ta, bayan abinda ya faru. Abubuwa da yawa ya kuma sakewa har da Voice din shi na karshe.       --- washi gari abubuwan suka watsu a duniya, Nazzir shi kan shi sai da ya girgiza balle kuma Aysar Haladu, wanda suke tsammanin daga bakin Noorh na zahiri dan babu wnda ya san itace take wallafa shafin, sannan Badar ya bata kariya ta hanyar hacking din Acct ɗin, ba tare da sanin ta ba.                 Mahir kan zan iya cewa jinin shi ya haura sosai, domin kuwa baya iya magana sai kallo da ido.     Da ta isa gurin aiki kuwa kowa sai da ya rufe tare da mamakin dama itace Noorh, Manager kasa zama yayi ya kasa tsaye, sabida bai taɓa dauka ta haɗu har haka ba, gashi dai riga da zani ne sai After dress da ta daura akai, tayi kyau sosai, domin tayi rolling kanta da dan karamin gyale, babu wanda bai yi farin cikin sake bayanin da Light yayi ba, musamman yunkurin kasheta da aka yi jiya da yamma. Haka da ya faru ya matukar girgiza duniya.        Ranar ta tsara abubuwan da zata tuhumi shi tayi, dan ya gayyaci tashar ne. Su kuma suka tura mishi Noorh.          A cikin kwanakin da aka shirya tattaunawa da yan jaridu, ta sami damar shiga Hamoud Boualem Estate, tana cikin napep tazo wuccewa shi kuma ya fito zai tafi gidan kakar shi, kallon juna suka yi ta sake mishi murmushi, dauke kan shi yayi tare da gyara zaman shi Wali na jan shi, wani irin bugu zuciyar shi yayi haka kawai ya rasa sukuni, dan har sunyi nisa, gani yake kamar yasan kwayar idanun da ta wuce, kamar ya santa. Amma ba zai ce ga ita ba. Ita kuwa ana sauke ta a kofar gidan Badar ta zaga ta bayan gidan ya shiga ta window, tayi ta yawo, bata sami abinda yazo nima ba, har ta gaji ta bar gidan dan tana tsora ce kar ya kuma sakawa a biyota, tana fita ta bayya, shi kuma yana shigowa ta gaban gidan.         Ya shiga kallon ko ina, tare da bin yadda gidan ya kone, ajiyar zuciya ya sauke sannan ya kai kan shi zai fita yaga wani dan karamin frame bai kone ba, kawai ya ciro tare da fita dashi a gidan. Yana kallon gaban abin.          Tsaki yayi tabbas, ya me irin idanunta sai dai ba ita bace, da yau itace ya kamata, abinda tace zai mata sai yayi ya barta a wulakance, wannan shine alkawarin da yayiwa kan shi, duk ranar da ta shiga hannun shi.       •• cikin kwana biyu, ta gama shiryawa tsaf,ranar Talata ya kira taron manema labarai, lokacin da suka isa gurin, ana cikin tattaunawa, har Mataimakin Kwamishina yan sanda, ya tabbatar da cewa Mutuwar Badar kashe kan shi yayi sakamakon yana fama da ciwon hauka. Maganganun mara sa dad'i aka yi akan shi, wanda ya sanya aka dauko hoton kanen shi aka gwada domin ya zama shaida ga zargin da aka ga kamfanin. "Mutuwar Badar ba Suicide bane Murder ne." Juyawa kamarorin Suka yi lokacin da Noorh ta mike tare da cewa. "Idan mun fahimci Sakon da shafin Light take gabatarwa yana fada mana cewa, CEO yana sane da mutuwar yan jaridu guda takwas yan bautar ƙasa shida, sannan shaidar da ya fitar na muryan Badar yana cewa, Noorh ta fahimci abinda yake faruwa Mr Mahir... Anan aka ji karar harbi shine kashe kai?" Shiru kowa yayi cikin tashin tsoro take kallon shi, yana kallon ta. "Wacece ke?" Inji Mataimakin Kwamishina, "A'isha Omar Jimeta! Noorh!" Wani masifaffe b'acin rai ne ya kuma cika mishi zuciya, tare da kura mata ido, wannan itace abar da take mishi Iskanci.     Tunda aka tambaye ta, sunanta, Noorh ta shiga jefa mishi tambaya cikin, renin hankali tare da disga shi a gaban jama'a, wani irin yanayi yake ji na duhun bakin ciki, ya mike cikin zafin rai tace. "Kunga abinda nake gaya muku ko, baya da alkibla sannan baya kaunar gaskiya! Mr Mahir, nifa akan aikina nake, dan haka zaka iya shafawa kanka ruwan sanyi, kasha ruwan sanyi." Takowa tayi har gaban shi tana kallon shi cikin wani irin murmushin nasara, tace mishi. "Nace maka zan dauki fansa? Kace idan na dauki fansa zaka baki kyauta na musamman, mr Mahir Hamoud Boualem, na gama ina jiran kyautar da zaka bani."       Wani irin bugu zuciyar shi take, dan kamar zuciyarshi zata fado daga cikin shi, yana kallon ta murmushi yayi mata sannan yace mata. "Zan baki kyauta! Zan kuma kara miki kyau, amma ina jiran ki gama wasanki da kike yine, domin Ni sunana Zaki ne, Ni zan farauto kuma na ci na barwa sauran, Ni sarki ne idan zan shimfid'a mulki dole ina bukatar irinki, tun anan zan gwadawa duniya ina shirye na fara aiki aikan iyayen gidanki." Wani irin fisga yayi mata, tare da jiyar da ita, ta fada kirjin shi ta baya, ya Kuma kai hannun shi duka biyu ya rungume ta ya daura kanshi a kafad'arta yana kallon mutane. Wani murmushi yayi cikin kwarin gwiwa, sabida yadda yaga kowa ya razana, gashi sai kokarin kwace kanta take tana masifa tare da cewa yan uwanta yan jaridu. "Kingani  ko? Kunga abinda ya tab'a min a gaban ku ma yayi min!" "Mahnoor! Shine ya dace da sunanku!" Inji wani daga cikin tsirarun mutanen da suke gurin, bayan yan jarida, tureta yayi sannan yace. "Ku fita ku fice min daga cikin kamfanina, kafin b'acin raina ya kwace ba baku mamaki, kuma tambayoyin da kika yi min, zaki kuma maimaitawa a kotu,.sannan wannan haukar da kike zaki gane baki da hankali, ba dai Aysar Haladu ba? Mutumin da yaci amanar kasar shi wani shege ne ba zai ci amanar shi ba, b'ace ki bar min nan kafin raina ya kuma b'aci na karasa kunyar dake a gaban mutane."      Cikin zunzurutun rashin kunya ta shiga gaya mishi magana tare da tabbatar mishi, sai ta gallabi rayuwar shi, rikicin da takai ana rike su zasu daku, abun ya bawa kowa mamaki, yadda Noorh take kokarin sai ta zabga mishi rashin mutunci. Shima kuma ya rantse matukar ta iso gare shi sai ya nuna mata tsagwaron rashin mutunci, ganin abin ya kazamta yasa aka janye su aka tafi da ita.      Wannan rikicin ya zama wani irin rikici, dan ta kai ta kawo ana fara hada sunan su, ana fashin baki kai, dayawan mutane suna alakanta abin da sunan hadin Ubangiji ne yake shirin faruwa kan su. Gidan jaridar ta kuwa sun kara mata kudi da uban matsayi, yayinda suka fara niman bude mata ido da kashe ta kudi na bala'in, abinda ya kwace ta a wannan lokacin shine mace ce mai ibada, bata wasa da sallah. Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama, ya tabbatar matukar karike sallah zai yi wuya ka tsinci kanka da aikata masha'a da wasu abubuwan da aka haramta su a musulinci.    Daga Tasleem har iyayenta babu wanda yayiwa Noorh magana sai ma jin dadin da suke ta kwaso ruwan dafa kanta..    A cikin sati guda, Mahir ya tasota a gaba, idan zata aiki sai ya tare hanyar, idan ta fito zata yi ta fita da kafa, yana cikin tafiya zai saka a tsare hanya babu gaira Babu dalili, haka zata rasa yadda zata yi ko ta kira Office, aka zo hanawa yake, idan kuma ta tsare abin hawa, Yasaka akwace ita kuma ya saka a hanata tsayuwa a bakin shagon kowa sai a tsakiyar titi, domin kashe hanya daya yake. Gefe guda jama'ar gari sun kuma kamala musu sunan su a tare har kowa so yake yaga irin yadda suke Bala'i, a hankali sunan ya fara yawo cikin bakunar mutane, Mahir yana kuma shirya mata yadda  za a koreta a gurin aikin da take yi..  domin sanadin abinda ya faru an rufe Kamfanin shin, haka ya kuma harzuka shi. Yayi alwashin sai ya lalata mata kome na rayuwa.. Revengeful... Babu Posting Asabar da Lahadi.. karku ce kuna jirana, please comments And Vote. Wallahi naji dadin Comments dinku na juya sai dai Vote ne sai a hankali. Baku son nayi labarin yayi kyau ne. https://my.w.tt/gzD1s747pcb MAH~NOOR✧✧    My First Wife♡         Chapter 1️⃣7️⃣      MrsUsman400 Free book 🤩 For You Jikar kulu BISMILLAH RAHAMANI RAHEEM #hypocrisy   Bai fasa  alkawarin shi da da ya dauka ba , dan ta na 'n kawai zai rama abinda tayi Mishi.        Yana zaune a Office din shi, yana sauraron  hirar da ake da ita, wanda yake cike da zallar yarantaka, uwa uba rashin hankalin da take sakewa ana wasa da rayuwarta, kalle shegen bakin rashin kunyar yayi yaga yadda take magana tana juya shi, dauke kai yayi zai kashe tv yaji ta bada amsar da ya sashi mik'ewa. Domin kuwa an tambaye ta. "Shin haka zaki Cigaba da kallon Mr Mahir yana hana ki aikin ki zuwa aikinki?"    Cikin shashantarwa tace. "Ba zai hana Ni aiki na ba, amma kuma na san shima na zame Mishi kalubale ta kowacce fuska, domin dani Nasan dani yake kwana dani yake tashi zai tab'a dogon lokaci yana nazarin meye ya kawo haƙa! Amma kuma ba zai tab'a sanin amsar ba.       Sabida yadda yake cutar da Alummommi masu yawan gaske, ya sani,. Sabida shi mutane da yawa sun mutu, tare da rasa matasa babu iyaka, dan haka na shirya domin na kai shi kasa, Insha Allah next shirina akan shi ba zai mishi kyau ba"     Kura mata ido yayi cikin nutsuwa sannan yace. "Duk abinda zan mata bai kai wanda tayi min ba, amma bari naga ta ina zata bullo min."      Tabbas rayuwar ta shiga rayuwar shi, yadda baya tsammanin. Ta shige mishi hanci fiyye da tunanin shi, a duniya Noorh ce kawai ta iya tsayawa ta gaya mishi cutarta, kuma bai dauki mata ki ba. Mikewa yayi zai fita suka haɗu da Tasleem wacce take tsaye tana leken shi.               Dauke kai yayi kamar bai ganta ba, har ya isa bakin kofar ya tsaya cak juyawa yayi tare da kallon ta. Takowa yayi gabanta, sanan yace mata. "Ke yar uwarta ce ko?" Jikinta na rawa tace. "Eh sir!" "Hmm! Zan baki cantract, me kike so?" Unexpected ta d'ago kanta da mugun sauri, tace mishi. "Babu sir, iya haka ma Alfarma kayi min." Murmushi yayi sannan yace mata. "Ok! Ki san yadda zata ki da ita, kawai ki b'ata mata suna" "Sir!" Ta faɗa a razane, "Ba zaki iya bane?" Ya tambaye ta cikin tsawa. "But!" Dakatar da ita yayi tare da cewa. "Bar shi kawai!" "Sir zanyi wallahi!" "Karki soma, ki bar shi zan dauki mataki da hannuna." Tafiya yayi cikin nutsuwa, abin shi zai dauki matakin da kan shi, dan haka yayi gaggawar dakatar da Tasleem, sannan yayi tafiyar shi.        --- karfe biyar na yamma, ta fito zata koma gida, Aysar Haladu ta gani, yayi fakin din motar shi a gabanta, sauke glass din motar yayi tare da sunkuyar da kanshi yace mata. "Jaruma!" Murmushi tayi sannan ta kalle shi, tace. "Barka dai, yallabai" "Shigo Mu shiga daga ciki." "A'a sir zan koma gida da wuri ne!"     "Toh zo na ajiye ki." Babu yadda ta iya amma da ba zata shiga ba, haka ta shiga motar cikin sanyin jiki, ta zauna ya shiga janta da hira, suna tafiya kallonta yayi yaga tana kallon agogon hannun ta. "Karki damu zamu isa gidan akan lokaci but me zai hana mu dan tsaya na miki take away." Karamin murmushi tayi sannan tace Mishi. "Nagode sir!" "Ko kina tsoro na ne?"ya tambaye ta, tare da kashe mata ido, Murmushi tayi sannan tace mishi. "Da ina tsoron ka da ba zan shiga motarka ba, kawai ina Son na isa gidan akan lokaci ne." Ta bashi amsa, murmushi yayi tare da parking a wani gurin sayar da kayan ciye ciye, kallonta yayi sannan yace mata. "Zo muje mu zab'i abinda kike so!" "Sir nagode zaka iya kawo min kome nagode!" "Taso muje," ya gaya mata, a hankali tafito kamar ance ta d'aga idanunta ya sauka a motar Mahir, gabanta ne ya fad'i. Dan duk sai taji babu dad'i, bata son magana yau din nan, a hankali take d'aga kafarta, cikin nutsuwa har suka shiga cikin gurin kayan abincin, suna zab'a kawai aka kira Aysar Haladu, ya ce mata tana zuwa.            Ya fita, can sai aka gama zab'ar musu abinda zasu saya, ya tafi. Juyawa tayi ta ciki taga babu motar shi, gabanta ne ya fad'i, buɗe bag dinta tayi tare da ciro kudin zata biya kawai taji ana mata dariya a gurin, bata damu ba, ta dauka just funny suke, tana amsa ta juya, Mahir na zaune abin shi. Wani dauke kai tayi tare da Cigaba da tafiyar ta, sai da tazo zata wuce, kawai ya saka mata, kafa.  Garin tsallake shi ta zube dake skirt ɗinta irin me pencil din nan ne bakin shi.                Haka kayan suka watse baki daya, murmushi tayi sannan tace mishi. "Wow thanks Baby!" Sannan ta mike abinta, yana mamakin yarinyar nan, tana saka kai zata fita, wata yarinyar ta watsar da yorgot a kasar, gashi shoe ɗinta irin flat din nan ne, zuciyarta na dukar tara tara, kawai ta kai kafarta kai, ji kake zuuuuiiiiiii farrrr, tana zamewa skirt ɗinta yana yagewa ta baya, komawa tayi ta zauna, sakamakon buguwar da tayi a k'ugunta. Amma taurin kai ya hanata ta nuna fushin ta, asalima murmushi ne akan fuskarta, dariya suka saka mata,  abu daya ya hanata mik'ewa skirt ɗinta, gashi hijab ɗinta Dan Karami ne, ba kamar da, da take saka yadi uku da rabi har kwanjinta, yanzun kuwa yafi biyu ne, iya kacin shi k'ugunta yake rufawa, yagewar skirt ɗinta kuwa har samamta take jin shi, kuma ba karamin faduwa tayi ba. "Yar jarida! Tashi mana, ko ba zaki iya daukar kanun labarai da yagaggen skirt bane?" Cikin wani irin kuka ta d'ago kanta tana kallon yarinyar da take mata wannan maganar, hawaye ne suka shiga zuba mata sharrr. "Sir Mahir Hamoud Boualem! Shi kenan naci kudina ku tayani murna, kace kana son ka ga faduwar ta, na fadar da ita har da sakata kuka, Sir Nagode sosai. Allah ya jikan Abbanka, Guys bye." Yarinyar ta mike tare da Kawayenta.  D'aga mata hannu yayi hannun shi dauke da jarida. Ya cigaba da abinda yake a hankali, yana kallon ta da wutsiyar ido, yana son yaga zata iya mik'ewa ko ba zata iya ba, so yake yaga tana da kunya ko bata da kunya. Tana zaune a gurin Allah ya kawo karshen rikicin sai ga wata mata da yaranta, sun zo sayan snacks, tana shigowa taga Noorh tana kuka sosai, ga mutane na shiga da fita, a ka'idar Mahir idan zai sayi abu kowa fita yake amma yau dake ya hada mata mugun abu, yace kowa ya zauna kuma abar kowa ya shiga.      Kallon Noorh matar tayi, dake babba ce. "A'isha Omar Jimeta!" Subhanallahi, tashi mana!" Cikin kuka tace mata. "Ba zan iya ba, skirt dina ya yage."            Kallon Mahir tayi sannan tace mishi. "Na zata Major an haife shi domin ya kara kasar shi da mata da yara ne! Ashe shi kare kimar shi yaƙe, na zata bankad'o abinda yake faruwa zai saka Major ya farka daga barcin shi ashe shi lokacin yake niman me hanyar daukar fansa, amma ba zan maka shishigi ba, Aydah jeki cikin mota ki dauko min zanin nan!" Da sauri yarinyar ta fita, cikin zafin rai ya fice daga gurin, yana ganin tayi mishi laifi amma kuma once ana bashi laifin ta, kawo zanin yarinyar tayi matar ta mikawa Noorh ta daura a hankali sannan tace mata. "Nagode Ummi" Murmushi tayi mata sannan tace mata. "Idan zaki yi aiki, ki fara da bincike. Haka zai sanya ki fahimci abinda kike bukata." Gyada mata kai tayi amma bawai tana jin zata kyale Mahir bane, duk da kuwa taji shawarar matar amma tabbas sai ta rama yau Insha Allah.    Godiya tayi mata, sannan ta fita ko ta kan kayanta bata nufa ba, ta bar gurin, abin hawa ta koma ya kaita gida, sai dai ta manta bata amshi Number matar ba. Tana isa cikin dakin su, dan taga gidan babu kowa, dauko kayan ta tayi ya shiga isar da abubuwan da yayi mata, tana gamawa tare da wasu bayanai dangane da mutuwar Badar.        Tana gamawa ta mike ta manta da abubuwan a gurin, ta shiga ban daki, Tasleem ba Shigowa taga, abubuwan da tayi, ba tare da shakku ba, ta tattara kome, ta tura wayar ta sannan ta juya ta ficcewarta, bata tsaya a ko ina ba, sai falon anan ta gayawa Iyayenta, abun da yake faru. Sannan ta nuna musu zata bawa Mr Mahir, sun ji dadin haka. Tare da shirya yadda idan Mahir ya saka aka kama Noorh zasu ci dukiyar ta a ruwan sanyi.          Har Noorh ta gama abubuwan ta, tazo ta dauki abincinta ta barsu zaune.. Kwashe kayanta tayi ta rufe su a cikin lokar gadonta. Sannan ta kwanta bayan ta idar da sallah isha.           •• The early morning. Ta shirya zuwa gurin aikinta, inda aka bata labarun safe, abinda ta fara, shine tabbatar da labarin mutane sab'anin da Mahir ya sallama ba tare da biyan su hakkin su ba, har aka yi hira dasu, sannan ta kuma sake videon cin zarafin ta da yayi a gurin cin abincin. Sannan ta kuma kira ga hukumar kare hakkin dan Adam, da su shigo cikin al'amarin matar, sannan ta kira Sunan Mr Nazzir, a matsayin wanda yana sane Mahir yaƙe aikata wannan abun bai dakatar dashi ba, da ace mata ne toh babu makawa sai inda karfin shi ya ƙare.           Tana gamawa ta fito, tare da mikawa Manager sauran takardun da ta gama karantarwa, cikin b'acin rai yace mata. "Ke wacce irin sakarya ne? Waya aike ki,.kiran abokin cinikin mu, Mr Nazzir Abu Aswad, kisan gudummawa da ya bamu kuwa? Toh Kiyi a hankali da rayuwar ki, domin duk abinda kike ana kallonki ana bibiyar motsin ki. A matsayin ki na ya mace baki san kome ba sai rashin kunya da mutunci, sam baki da kamun kai, kin zama kamar wata karya ke kullum kina haushi da namiji a tsakiyar hanya."    Ya gaya mata magana sosai, wanda ba kome yaja mata haka ba, sai dan niman ta da yake yi, taki amincewa. Kuma dama itace bata san kudirin su ba. Aiki suke da ita, kuma bata sani ba. Cikin sanyin jiki ta bashi hakuri, sannan ta wuce tare da barin d'akin labaran.                 A hankali maganar Badar yake dawo mata, amma dake bata mai da hankali akan shi ba, ta share abin. -- Acan kamfanin kuwa, Tasleem tana kallon lokacin da Mahir ya wuce, dan haka bayan wani lokaci ta juya tabi bayan shi, yana tsaye tare da juya bayan shi, ta shiga da sallama kamar mumminan gaske, cikin wani yaudararren murya tace mishi. "Sir!" "Get out" ya daka mata tsawa, "Don Allah ka tsaya na sami me b'ata maka suna da na kamfanin ka."    A zafaffe ya juya tare da zuba mata jajjayen Idanun shi, mika mishi wayar tayi, tare da fita daga Office din shi, a hankali yake duba hujjojin da ta haɗa, tun daga ranar da ya ganta, a nan  shima sai da ta Rubuta, sannan ta kuma hada wasu bayanai na musamman, can ya kira wayar sakatariyar shi yace a kira mishi Tasleem ya ji daga bakin ta wacece take mishi wannan aikin.           Bayan ya kwashe kome, sannan ya tura a laptop din shi, sauran kuwa ya bar mata, domin yadda yake ganinta zata yi rawan kai. Zata iya bawa wani labarin, dan haka tana shigowa ya shiga tambayarta cikin hikima tare da bata guri ta zauna a gaban shi, aikuwa ta shiga mishi iyayi da rawan kai, tare da bashi labarin abinda ya faru, tare da tabbatar mishi da Noorh ce take mishi wannan zagon kasa. Murmushi yayi mata tare da cewa. "Nagode sosai, amma baki bawa wani ba ko?" "Sir ai ba zan iya bawa wani ba, sai kai domin nafi yarda da kai akan kowa, shi yasa banyi iri ne abinda wasu jahilai suke ba, na bawa wasu sirrin ka." Murmushi yayi sannan ya kauda kanshi yadda take abin takaici yake bashi tana abu sai kace ma maciji, sam bata da fasali mace sai kace One. "Ok zaki iya tafiya thanks" Wani fari tayi da idanunta sannan ta mike tare da barin Office din,tana fita ya kira Nazzir, ya ce yazo maza.   Can kuwa sai gashi yazo a cike ranshi na b'aci, juya mishi da laptop din  yana wasa da wani abu a kan table ɗin. "A'isha Omar Jimeta! Itace ta haɗa wannan bayanan, kuma dole na mata rashin mutunci."      "Me yasa ka dauki zafi da yawa, tiger?" Ya tambaye shi a sanyayye, Cikin fusata ya mike domin ya kasa rike fushinsa, yana kallon Mahir da hankalin shi kwance. "Meye nawa da zata min Sharri? Yanzun na gani a labarai wai dani a cikin masu sanya ka aikata duk abinda kake yi." Dariya ya kunshi, sannan yace mishi. "Shine kake jin haushinta ko?" "Ya ba zanji haushi ba? Kai dalla matsa min." Ya juya zai fita waje. "Kar ka mata kome! Masu sakata aikin zasu ji da ita, sannnan me yasa mutanen da nake sallama baka basu hakkin su na aiki?"    Cikin wani irin faduwar gaba, ya juya yana kallon Mahir. "Duk na basu hakkin su, sharri kawai yarinyar take min, kuma." Mikewa yayi tare da bude frig ya sauko goran drink na wanda aka kona inda ake yin shi, ya mika mishi, buge hannun shi yayi tare da cewa. "Me zanyi da giya?" "Kana nufi giya kuke sarrafawa a ma'aikata na?" "No rai na ne a b'ace, ya amsa tare da fita waje!" Kallon shi Mahir yayi sannan ya maida daya goran, shima ya bishi. "Karka mata kome zanji da ita,!" "Ya wuce ba zan mata kome ba"    -- Tana gama labarun yamma, ta nufi hanyar gida, tana isa ana kawo mata katin gayyata na bude wani babban mall, taga daga cikin masu gabatarwa har da Mr Mahir. ... Tana shiga gidan ta isa d'akin su, tare da ciro kayanta, ta samu an goge mata kome na kan wayar, na laptop din ne da akwai password ɗin,  kawai shan jinin jikinta tayi tasan babu me mata haka sai Tasleem, sai ta share batun ta.               •• Washi gari. Bayan ta taso aikinta ta tsaya, suka gabatar da taron anan ma sai da sukayi fada da Mr Mahir, kamar yadda suka saba, dan har rike su ake, wannan abun ya sani kowa, domin tsakani da Allah, Mahir yake shirin dukarta, itama kuma bakinta bai mutu ba, yace mata. "Sai na b'atar dake! Sai na shafe tarihinki" "Ka fadi haka! A gaban yan jarida, ka daure kanka da kanka, zaka sha mamaki sai ka rasa inda zaka saka rayuwarka ba dai Nice zaka b'atar ba? Ni zaka salwantar. Hahhhh ka shirya bawa yan jarida amsar da ta dace." Sam bai fadi haka saboda ya aikata abinda zai a fada ba, kawai dai ya fadi haka ne dan ya gaya mata zai iya aikatawa, abinka da wanda Hausa bata albarkacin bakin shi ba, dan haka manyan mutane da suke gurin suka yi ta mishi magana akan abinda ya faɗa bai dace, ba a matsayin shugaban kamfanin Hamoud Boualem, shi babba ne, kuma Hasken matasa ne shi... Sorry Guys....🤨🙄 https://my.w.tt/BYUEG7lptcb MAH~NOOR My First Wife♡ Chapter 1️⃣8️⃣ MrsUsman400 Free book 🤩 For You Jikar kulu Hmm 🤨🙄 Murmushi nayi mishi tare, zama na daura d'aya akan daya, ina kallon shi, tare da murmushi. Huci yake amma zuwan wani mutum naga fuskar shi ta sake, tare da mika mishi hannu, kawai ji nayi jikina yayi sanyi, a duk lokacin da na d'ago kai na kalle su, zanga suna hirar su alamar ma basu damu da ni ba.     Kai musu abin sha Waiter yayi, sannan ya koma ya kawo min nima kamar ba zan sha ba, na amsa sannan na d'an kurb'a, na zauna ina kallon yadda ake abubuwa kafin na ji yau ina sha'awar buɗe sakon wayata, a hankali na fara duba email. Jin ana hayaniya ya sani hakura da shi na mike tsaye tare da kokarin barin gurin, ban daki na nufa sannan nayi uzurina kafin na fito zan bar gurin.      .. juyawa nayi tare da kallon shi, yana tare da mutane, haka kawai nake jin kamar kar na bar gurin sai naga ya bar gurin, amma tsabar na yarda da kaina na juya nayi tafiya ta, sai da na fita naga garin ya fara duhu, dan haka na d'an kara sauri kasancewar dare ya fara yi, gashi babu abin hawa, a hankali nake kallon rufaffun shagunan dake gefe da gefe, kamar na fasa ihu domin gurin da nake babu kowa sai wucewar ababen hawa, nayi tafiya me nisa kafin na isa wani unguwa babu mutane a layin sai dai motar bus, da wasu kartin maza suna tsaye tare da shaye shaye, jin cikina nayi, ya hautsine.               Ina isowa inda suke, suka ce. "Barka dai Yar jarida!" Ji nayi cikina ya kulle. Kirjina yana bugawa tare da tsallen da zuciya ta take, had'iye yayi nayi sannan ina ji daya su yana cewa. "Sir! Gata nan zamu kai ta!" "Zo ki shiga!" Juyawa nayi zan fasa ihu, sai ji nayi kamar sun samun wani abu a fuska na, Atishawa nai sannan na zube a gurin.              --- Yana gama abinda zai yi ya juya tare da barin gurin, bayan yayi sallama da mutanen, tun daga nesa ya hango jakarta da takalminta, dauke kai yayi har suka isa gurin, har sun wucce kawai yaji zuciyarshi ta kasa samun sukuni, dawowa yasa Wali yayi sannan ya fita daga motar, ya iso gurin kayanta. Abinda ya fara kiran yan sanda.           Cikin abin bai fi awa daya ba, b'atar Noorh ya zaga ko ina, lokaci ƙalilan, aka shiga nimanta.    Duk tambayar da ya dace anyi, sai dai a take wasu suka bada shaidan shi yasa aka dauke ta, dan abinda take Mishi, wasu kuma suka ce bai bar gurin ba sai bayan tafiyar ta da dogon lokaci ya fito.     Cikin awa daya kalmar Mahir ta daure shi, yayinda Yan jarida suka Mishi caaa, take akayi amfani da hakan domin a yake shi sai an kai shi kasa.        *** Barci take hankalinta kwance, kawai taji saukar ruwan sanyi, wani bahagon ajiyar zuciya ta ta sauke, a tsaye suke a gabanta fuskokin su a rufe, a hankali ta mike da jikakken kayan jikinta, doguwar riga ce fara kai, sai wando iya gwiwar ta, a cikin rigar. Sai Pink bra da ta saka, wanda ya dace da shigar ta, ruwa da aka kwara mata ya fitar da baiwar da Allah yayi mata, domin bra ɗinta irin me net din nan ne har kana hango nipples ɗinta,  da suke mike curr.         Had'iye yawu suka yi tare da kallon yadda take diga,.gamon gashin kanta ya warware, niman hanyar fita take, tana kallon bayanta. Gammmm taji saukar wani abu kamar karfe a kanta, zubewa tayi tana kallon Manager ya bude abun fuskar shi tare da Aysar Haladu, suka fashe da dariya, na ukun ne bai bude fuskar shi ba, shigowar na gudun su lokacin ta suma ya d'aga rufin fuskar shi Nazzir.        Kiran wayar shi Mahir yayi sannan ya saka wayar a kunnen shi. "Lion Man! Lafiya?" "Yarinayr nan an sace ta! Kuma Ni nayi mata barazana..don Allah kayi wani abu! Ko kuma nayi wani abu, dan wallahi na kama wanda ya sace yarinyar nan wallahi Allah sai na kashe shi.!"      Kai leg din shi yayi tare da kai mata duka a cikinta, ya cigaba da dukarta, sai da ta farka, sannan ya rufe fuskar shi, kana ya saka glass akan idanun shi, cikin wani irin tsoro da mugun ciwo ta fara ja da baya, sai a lokacin ta fahimci Abinda Badar yake gaya mata. _Duk yadda kike tsammani abun ba haka bane! Sir Mahir bai san kome ba! Bai san abinda yake faruwa ba! Karki yarda da kowa dan zasu cuce ki, yadda muke kallon abu ba haka bane Sir Mahir bai san kome._    Wannan shine abinda ya gaya mata, dake akwai wutar tsanar Mahir bata fahimci haka ba, tana son magana amma ta kasa, zunzurutun shock da tayi dasu.     Wai da taga fuskar Nazzir mutuwa zata yi, dan haka yana cikin waya ta shiga ƙoƙarin danna mishi ihu, da sauri suka kuma rufeta da duka. "Kin gama mana aikin mu, me zamu yi dake? Dan haka zamu yi maneji da ke, zamu amshi abinda muke bukata daga gare ki."          Dan haka suka kamota tare da rufeta da duka, kuma bawai da hannu ba da katako, sai da suka ga bata motsi sannan Manager ya shiga ƙoƙarin yaga rigarta tare da kokarin sai ya tab'a wandon ta kuwa shure shi, dan haka ta kuma cigaba da dukarta, karshe da suka gama kai ta wani dakin beraye suka yi sannan suka yi tafiyar su.         ••• hankalin Mahir Hamoud Boualem, idan yayi dubu ta tashi, duk inda yake saka ran shi zai same ta, dan haka aka shiga nimanta tare da Nazzir da abokan aikin shi. A sanadin b'atar Noorh aka dakatar da shi tafiyar da zai yi, amma ya koma Lagos, dan dole ya hana idanun shi barci, sakamakon niman ta ko magana ma ya daina, sannan kullum da ita yake yawo.yaje har gidan su, abin bakin ciki suka ce ba yarsu nace tsintar ta suka yi dan sun san koda ta dawo zai yi wuya su yarda ta zauna a gurin su.          Zuba musu ido yayi sannan yace musu. "Kuna nufin marainiya ce?" Tab'e bakin Baban Tasleem yayi sannan yace Mishi. " Gaskiya labarin yarinyar yana da nisa, sannan muma tsintarta muka yi dan haka idan ka ganta kayi mata abinda tayi maka karka damu, mu ma idan tazo koranta zamu yi dan ba yar mu bace"       Wannan furicin da suka yi, basu yi tunanin zai zame musu damuwa nan gaba ba, da wannan Mahir ya bar gidan, gashi bai da number ta, komawa yayi suka bashi number ta da kyar, sannan ya shiga nimanta.          Tare da niman wani tsohon abokin shi da suka yi aiki a Afghanistan ya tura Mishi ya taimaka mishi da binciken inda take, maganar gaskiya Mahir ya damu, domin zargin shi da ake shi ya sace ta, kuma ya kasa cewa kome fatar shi ya ganta ya ci qaniyarta yadda sai ta gane bata da hankali.         •• Lauyoyyin Ummin ta dauka Mishi aka kuma turo shi domin ana niman a b'ata Mishi suna sosai, sannan aka shiga niman ta tare da jiran ko mutanen zasu bukaci wani abu Kafin su saketa. A gefe guda ana tracking number ta, wanda aka tabbatar tana cikin garin a wani gurin can. Sanan kuma Mahir da kanshi ya bada sana'arwa duk wanda ya same ta, ya bada ladar miliyan uku. Idan kuma mutanen da suka yi garkuwa da ita zasu ji, haka ce ta faru, domin kuwa suna jin labarin haka suka turo gidan tv Gaskiya ta Fi Kwabo, akan matuƙar yana son su sake ta, sai ya rufe Kamfanin shi.         Sun bashi nan da awa ashirin da hudu. Shiru yayi sannan yacewa Nazzir. "Ni kuma a cikin awa ashirin da hudu, zan fito da ita, amma ba zan rufe kamfanina ba!" Dan haka ya fita ya bar Office din shi, Nazzir yabi shi da hararar mugunta. Yana faɗin. "Zaka mutu kuwa."                 Lokacin da ya kira Annur, ya gaya mishi layinta yana gab da tsinkewa, dan haka yayi maza ta tafi inda take kafin kome ya tsaya mata. Haka ya koma gida tare da sauya kayan shi bai dauki wali ba ya fita tare da niman wata motar haya, ya biya me motar kudi masu yawa, sannan ya amshi motar yace zai dawo Mishi da ita idan ya gama abinda yake son zai dawo Mishi da Motar.     •• yau kwana biyar kenan, dakyar ta tashi da tsamin jiki, dan Allah ya taimaka sun bar kofar d'akin a buɗe, duba wayarta tayi da yake cikin aljuhun wandon ta, shafa ciwon da yake jikinta tai, sakamakon sake mata kare da akayi juya ya cije ta, bayan ya gama yagalgala mata kayan jikinta.              Dakyar bra ɗinta yake rike da Beautiful Boons ɗinta wanda ya gama shan matsar Manager yana yi yana marinta, tare da gaya mata ta wuce limit, shi yasa suke mata wannan uƙubar, sannan ba Mahir yace zai zo neminta ba, kafin nan sai sun yagalgala namarta.             Wani irin kuka ta saka, tare da kaicon rayuwarta, domin a yanzun da take jin Manager yana fadar sune suka turo mata kome tare da kashe Badar da saka hannun manyan shi, yasata tausayin Mahir, ga baki daya taji tsanar kanta da kanta, tana me niman ina zata ganshi ta roke shi ya yafe mata. Kallon kofar tayi taji alamar suna barci, mik'ewa tayi tana kokarin duba wayarta gashi network ɗinta babu kyau, jijjiga wayar tayi tare da mikewa tana dingishi tana niman network sai ya fito sai ya ɗauke.      Da sauri ta kalli kofar tare da lek'awa, taga duk sun kwanta, sakamakon shan giya da suka yi.  A hankali ta fito tana bin bango, dan bayan kafarta zuwa agarar ta a kumbure suke, a hankali take sand'a har ta bar cikin falon, a gurin bude kofar ne kuma ake yinta, domin taga key din a kan Center table, takawa tayi ta isa gurin. Tana kai hannunta aka rike tare da magagin maye yace mata. "Idan ka buɗe ka rufe!" Gyada kai tayi sannan ta dauka tana juyawa dayan su na mik'ewa, ya kura mata ido. Sannan ya koma ya kwanta,  tana tsalleke wani, ya kama kafarta. "Karki tafi, masoyi ta." Ya fisgo ta, kasa rintsa idanunta tayi sannan ta samu ta kwace kanta.     Tana buɗe kofar ta rufe su ta cikin gidan, hango wasu guda biyu tayi suma sun sha sosai, dan haka taga rigar dayan su a shanya, ta dauka ta saka, tare da wani katon wando, tana sakawa ta fito nan ta ga wani karen da yafi na ciki girma, juyawa tayi ta koma da baya, Bayan gidan ta koma ta sami wani drum, ta haura da taimakon lada,ta haye hango nisar kasa da saman tayi tasan matukar ta diro ta kare mata, wani irin kuka ne ya kwace mata..yayinda zuciyarta ya kasu biyu, ta koma cikin gidan ne ta zauna su yi mata abinda zasu yi ko kuma ta dira koda ba zata rayu ba.( Toh ga inda ake yinta har naga yadda zasu cinye ta🤨) please Voting karku sani jin kasalar rubutun mana, jiya tsabar naga babu Voting ne naki typing fa 😂🤣 Alqur'an idan aka Cigaba da tafiya haka zan ware abuna. #Mahir #Noorh #Nazzir #Taslem.... MAH~NOOR My First Wife♡ Chapter 1️⃣9️⃣ MrsUsman400 Free book 🤩 For You Jikar kulu https://my.w.tt/WX0KhzpLvcb Sake leka ramin nayi wasu irin tears suka zubo min, tare da juyawa na kalli cikin gidan, zuciyata ta kasu gida biyu, na sauka nasan idan ban Karerayi ba, tabbas zan mutu. Idan na koma cikin gidan, kuma zasu lalata min rayuwa. "Kee!" Aka daka min tsawa ta bayana, a razane na juya. "Karki yarda ki gudu! Dan wallahi zaki gamu da b'acin rai na," Had'iye kukan tayi tare da girgiza mishi kai tace. "Ai na gama muku aikin ku, dama abinda kuka shirya min kenan, Insha Allah ku fata shirin ganin balbalin bala'i, Insha Allah Sir Mahir ba zai tab'a barin ku ba." "Ke ki tsaya wallahi kika fado mutuwa zaki yi dan."    Ganin yana ƙoƙarin daukar karfe ta kuma razana tare da zaro idanu waje, ta rude ga iska da jirin da yake kwasarta.      Yadda ya dauki karfen ya wullo mata,  ba tare da fahimtar inda take ba, tayi maza taja da baya,.sai ji tayi ta tafi luuuuuu.. Wani irin gigitacciyar kara tayi iya karfin ta, "ƙasssssss" taji kashin kafad'arta yayi kara, tare da buguwa da kanta a jikin wani kutitture, tashi tayi cikin ambaton Allah.     Sannan ta kalli inda ta diro, a hankali taja tinga ta tsaya, sannan ta kalle shi yana me ciwon lips d'inshi, yana cewa. "Sai na kashe ki!" Murmushi tayi sannan tace mishi. "Zaka dai kashe wacce zaka kashe Manager, amma na gama kwacewa a hannunku, ka jira abinda zan aikata muku." Jin motsi tayi a gefenta, kamar ance ta juya, wani katon phyton  ta gani idanun shi jajjur. Dariya Manager yayi sannan yace mata. "Allah ya jikanki. Mun huta!"   A hankali take ja da baya, tare da jin wani irin tsoro ya kamata, sam babu jini a jikinta, tsabar tsoron bala'i, shi kam gyara kwanciyar shi yayi, domin yana barcin shine a jikin kutitturen da ta fado a kai, ta dan taka shine ya farka.  Gyara konciyar shi yayi, bai san da ita ma ba, ai tana ganin haka da ta juya da mugun gudu, kawai ta nausa dajin, jin motsinta ya kuma buɗe ido, tare da d'aga kan shi, ya mai da abinshi, ihu Manager ya kwala, sannan ya koma cikin gidan yana faɗin. "Sai na kashe ka, tunda kabarta ta tsira." ..... Yana bakin dajin, yaji ihunta. Amma bai san ta inda zai fara shiga ba, kallon inda yaji ihunta yayi, kawai yayi shahaddar kuda, ya faɗa dajin a guje. Yake gudu tare da kiran sunanta A'isha Omar Jimeta!         Gudu sosai yayi tare da rasa ta inda zai kutsa, banda yana d'aga karfe, tare da wasu abubuwan da bai isa gudun nan ba, sannan takalmin kafarshi ma irin me kasar karfen nan ne, shi yasa yake shiga dajin babu wani abu a ranshi.           Yayi gudu sosai, amma bai same ta ba, wani abin da zai baka mamaki duk inda zai tafi sai ya bar alama da zai saka shi ba zai manta gurin ba, amma tabbas ya gama gajiya da wannan niman da yake mata, daman soja ne.              Karewa ko ina kallo yayi, tun karfe biyu na rana yake cikin dajin ga yamma tayi lumshe idanun shi yayi, domin lokacin sallah yana shirin wuce shi, haka ya fito cike da bakin ciki da damuwa, bakin titin ya fito. Ya tsaya tare da buga motar, yana jin wani irin kunci a ranshi. Karar harbi ya kuma ji, bai san lokacin da ya kuma juyawa dajin da gudu tare da kwal mata kira.             ..... Gudu sosai tayi tare da jingina, da jikin wata bishiya, tana hakki bayan kamar awa taji ana kiran ta, jin muryan tayi kusan biyu, ya sata kara rikicewa.          Jin inda Muryan kusan biyu, ya sata kuma nausawa dajin dajin, kamar zata yi hauka.. A can kuwa a fusace Manager ya kira Aysar Haladu, take aka bazama niman Noorh, dake basira ta kwace musu zuwa gurin macijin nan suka yi zasu kashe shi, harbin shi da suka yi ne Yasaka taji karar, shi kuwa da aka harbe shi gyara kwanciyar shi yayi, tare da bude idanun shi.      Lumshewa yayi sannan ya kuma buɗewa yaga abinda yake hannun ya kalla sannan ya girgiza. Kafin ya mike sosai akan su, lokacin da ya fasa kan shi sai gashi kan shi yayi fadi har kai uku ne, wani irin huci yayi tare da fasa kai..   Cikin tsoro suka juya da mugun gudu, suna niman hanyar niman ceton rayuwar su. Kallon jikin shi yayi inda yake fidda wani baƙin jini, ya tasa ihu a dajin, sai da suka kuma haukacewa, ai kuwa ya fusata ya shiga binsu daya baya daya yana sarar su, sauran kan sun gudu dakyar Manager ya sha duk da katin tumbin shi bai hana shi sukunin gudu ba.         Daga nesa Aysar Haladu ya hangota, cikin karfin hali yana hakki yace. "Gata can! Bita."    Tana juyawa ta gansu, da gudu ta bar gurin, tare da taka ƙayoyin.        Bata san inda take wurga kafarta ba, kawai gudu take kuma yana harbin iska. Ba tare da tasan yadda aka yi ba, sai ji tayi an fincikota, zata kwala kara ya tab'a wuyarta, komawa tayi jikin shi ta zube, matseta yayi da kogon tsohon bishiyar, wannan shine First time da ya rungume mace, a jikin shi very fast zuciyar shi ta shiga bugawa. Rabon shi da yaji haka tun lokacin da yake yawan mafarkin yarinyar da yake kira Dream Girl.                    Yadda suka ya saje da bishiyar ba zaka tab'a cewa akwai mutum a gurin ba, balle har kayi tunanin mutane biyu ne ma.             Shafa gashin kanta yayi tare da kara matsata, shi kanshi bai san yayi haka ba.  Yana jin motsin su, tare da tabbatarwa bata wuce gurin ba, dan gaba dasu tabone, dan haka suka wuce tare da saka tsammanin zasu same ta a gaba.       Suna wuccewa, ya fito da ita, duka fasa cikin tabon, sosai ya dulmiyar da ita cikin tabon shima haka, sannan ya janyo ta suka fita, by mistake garin d'aga ta bra ɗinta ya tsinke, duk da akwai tabo a jikin bra din bai tab'a asalin kan Boons ɗinta ba, sai gashi wani irin ja me shegen daukar hankali, bakin nipples ɗinta, wani red dashi, kallon shi yayi kamar yayi ja sosai alamar duk yadda aka yi suna mata ciwo, ji yayi ran shi ya b'aci, dan haka kawai zuciyar shi take raya mishi sun tab'a kimarta. Sam ya manta da cewa akwai jikakkiyar alaka a tsakaninsu su. Bai san lokacin da ya dibo tabo ba ya zuba akan boons ɗinta, ya cire dayar ya zuba mata, ya zama babu wani abun da zai kare saman kirjinta, sai tabo, kuma bak'ikirin.           Yana kuma jin zuwan su, yaja ta cikin tabon, suka shige cikin har baka hango su, ganin yadda take Alamar kokuwa da numfashi ya yi maza ya kai bakin shi kan hancinta yana bata iska, tare da rike kanta, a cikin tabon. Har Magarib suna cikin tabon kafin suka daina jin motsin su,           Koda ya fito da ita, wurgata da yayi can gefe, bata farka ba, yana kallon yadda take abinda ya Fahimta tana bukatar ganin likita, kuma matukar ya barta  a garin Yola sunanta gawa, dan yaga rashin Imani a idanun Kawunta, dan haka ya dauketa tare da sakata a kafad'arshi, ya fita da ita da mugun gudu, sai dai kash, dare yayi babu ta yadda zai fita a dajin, dan haka ya gama yawon shi, dole ya dawo ya nime guri ya zauna sannan ya shimfid'a, kallon takalmin shi yayi ya cire sannan ya tab'a wani gurin sai da wuka. A hankali ya mike tare da yankar reshe, da yana wurgowa kasa, har ya tara me yawa, sannan ya kwantar da ita a saman ganyen da ya saukar, sannan ya kuma kowa da baya, yana karta kasa, har ya isa kogon nan ya kwaso bushashen itace ya kawo inda take, a hankali ya shiga wasa wukar da kasar takalmin shi, kafin ya samu tartsatsin wuta. Sake saka a jikin ciyawa har wutar ya kama. Tashi yayi tare da komawa gefe, ya shiga haƙa rami, tare da niman ruwan alola, dakyar ya samu ya haƙo  indon ruwa, domin yayi nazarin tunda gurin kamar fadama yake, dole za'a sami ruwa, sabida a cikin horon da suka samu, har da bayanin yadda zasu iya niman ruwa a daji.         Yana samu yayi dabarun tare da alola, yana idarwa ya gabatar da sallah sallar da take kan shi kafin ya gabatar da magbri da isha. Yana idarwa ya koma gefe yana kallonta, yana zaune a gurin yana gadinta rabon shi da zama a daji tun kafin ya bar aikin soja, tun wani tura su lebria da aka yi, suka yi wani aiki na taimakon kasar, ya sai gashi domin tabbatar wanke kanshi daga zargin da ake mishi, sai dai haka ba zai amfane shi da kome ba, domin yarinyar ta gama haɗawa kanka jagwab, wani sabon damuwa ce ya kuma dabaibaye shi, taya zai iya ceton rayuwarta? Domin wallahi koda ya tafi zasu iya kasheta suce shine? Kuma abinda ya Fahimta ta la'kato wanda yafi karfin ta.. "Toh ko makiyanka suke niman rayuwar ta?" Wani shashi na zuciyar shi ya tambaye shi. A zafaffe ya kalleta, take hoton kirjinta da ya gani ya shiga mishi gizo, dauke kanshi yayi daga kallonta. "Wannan yarinyar Shaidaniya ce da babu wanda ya isa sanin kanta, wawuya ta yaudare ni, da jikin ta, " ya faɗa a kasan ran shi. Tare da jan tsaki. "Toh yanzun meye mafita?" Ya fada a hankali yana shafa kanshi, kara itacen yayi tare da jin motsin abu, a hankali ya kuma saka kunnen shi kasa, yana sauraron motsin da yake tinkaro inda yake, bakin shi dauke da addu'ar niman tsari. Tare da matsawa jikin Noorh ya dauketa tare da rungumo ta, yana gudun kar abun ya sameta.        A hankali wani irin bakin biri ya fado gaban shi, ganin girman birin da kwarjinin shi ya saka Oga soja dauke numfashin hucin gadi, tare da mannewa da jikin bishiyar suka saje da bishiyar. Sannan ya gyara kwanciyar Noorh a jikin shi tare da mikar da ita a kirjin shi, wato kirjinsu na gogan juna.            Haka birin ya gama niman su, bai ga kowa ba..sannan ya sake tsalle ya bar gurin, kamar wanda ya dauke mugun abu haka ya shureta gefe (🤨🤦🙊🙈zaka fadi gaskiya ma) lokaci guda jikin shi ya dauki dumi sakamakon hadin gwiwar haduwar dukiyar fulanin asali a kirjinta da suka gogi kirjin shi, bai san lokacin da yaji kunamar shi ya harba ba, haka ya koma jikin wutar ya matse cinyar shi, zunzurutun matsanancin bukatar da ta taso mishi cikin abinda bai kai awa daya ba. Duk yadda yazo sai da ya kusan fada mata, domin wani irin yanayi yake ji na yunwar mace.      Tunda yake bai tab'a jin sha'awar mace ba, bawai dan bai da sha'awan bane, a'a kawai zunzurutun yadda yake tunanin bayan shi da gaban shine, yana cewa yana da kane mata uku  wadanda basu yi aure ba, sannan idan ya tab'a yar wani zina bashi ne, ba iya kan shi zai tsaya na hatta jikokin shi sai an biya dasu, balle kuma matar shi da kuma kanen shi, wannan ne dalilin da yasa bai tab'a jin ya nemi macen layi ba. Yake yawan azumi da shan maganin rage karfin sha'awa.            Sake hura wutan yayi tare da matse cinyar shi, yana jin wani abu na taso mishi, addu'o'in yake, ga zufa sai karyo mishi yake, ga baki daya ya fita hayacin shi, shi yasa ake cewa haduwar mace da namiji toh na ukun su shaiɗan ne. A hankali yake son matsawa kusa da ita, kamar wanda aka daka mishi tsawa, ya kame kanshi tare da cusa hannun shi cikin gashinsa, yana sauke ajiyar zuciya, har na wani lokaci, kafin yaji marar shi ta tanke tam. Zuɓewa yayi jikin bishiyar yana sauke ajiyar zuciya a karo na babu adadi, barci yake ji, amma baya son ya rintsa idanun shi wani abu ya same ta, dan haka yana zaune a gurin har gabannin asuba, sanyin alfijir ya sata motsawa, lokacin wutar da take ji ta kone murus, sai hayaki da hasken farin wata, yana kallon ta ta motsa a hankali, bai ce kome ba, yana ganin ta tashi tare da kale kale, wani irin zogine ya cika kafarta, bata san lokacin da ta fashe da kuka ba, tana faɗin. "Badar ka tafi ka barni, Ammih ta tafi ta barni Abbina ma haka bani da kowa, sai kai gashi kaje ka tafi ka barni, ina cikin kadaici babu kowa a tare dani."    Gyara kwanciyar shi yayi tare da jan siririn tsaki, yace. "Idan ba zaki kwanta ba, toh zan iya Barinki gayyar mazan da suke niman rayuwar ki, zu zo ba dama kin iya cewa anyi miki fyade sai suyi da tushe uselessly kawai dakikiyar da bata da lissafi, naji bakin cikin da na ganki kina raye, dan dai ina son fidda kaina ne, amma wallahi da na barki sun karasa abinda kika saba basu, tunda kin zama tantiriyar yar iska, wacce take bin maza office d'insu da yawo."    "Ni ba yar isa bace kuma waye ya saka ka cire min kayana." Ta faɗa cikin kuka, Ran shi ya b'aci sosai, dan haka ya kalleta, sannan ya mike tare da rike k'ugun shi, cikin fusata ya iso kanta ya naushi kafarta me ciwon. "Wayyo Allah na, you hurting me?" Sake dukar kafar yayi ta sake wani irin kuka, tare da kai hannunta zata kare kafar ta, ya kuma dukar kafad'arta, komawa tayi da baya ya tsaya akanta tare da durkusawa, ganin yadda ta kasa tashi a kawo na biyu, ya fahimtar dashi akwai ciwo a kafad'arta, cire takalmin shi yayi tare da taka kafadar da take kokarin tashi da shi yaga bata yi ihu ba, komawa gefe da take kokarin tab'awa ta yayana zuwa ya d'agota dashi wani wawan duka ta kaiwa marar shi, yayi maza ya tare hannunta, mai da ita yayi tare da haurawa saman cikinta a tsorace ta kalle shi. Tana kuka zata tashi abinda yake bukata kenan tana mik'ewa ya maza ya kamo kafad'ar ya mai dashi gurin zaman shi, ihun da tayi ilahirin dajin sai da ya dauka, sai ajiyar zuciya take cikin wahala tace mishi. "Kayi hakuri! don Allah ba zan kuma ba, nasan nayi maka laifi amma kayi min Uzuri ba zan kuma ba, don Allah karka kuma tab'a min ciwon, ni mareniya ce, bani da kowa..."   Duk sai yaji ya bashi wani irin tausayi, kara mai da kashin yayi ya zauna, kafin ya dawo kafarta, duba ciwon yayi yaga kamar ciwon kare ne. "Kare ya cije kine?" "Eh! Kuma sunce mahaukacin kare ne!" Tashi yayi tare da kallon ta. "Are you ready!" "Hmmm!" Ta faɗa tare da kokarin mik'ewa, saka takalmin shi yayi sannan ya dauketa a hannun shi, ganin yadda take kare kirjinta yasa shi sauketa tare da sakata a kafad'a yace mata. "Uncle dinki yace bai sanki ba, ina zan kai ki domin baki da matsuguni a garin nan, kashe ki zasu yi." "Ka kaini gidan marayu da yake jos, a can suka dauko ni!" 🤨 Na baku da na yau da na gobe Insha Allah, sabida zan zama busy, idan kuma Allah ya taimaka na gama kome na da wuri na muku.. Please share Comments And Vote https://my.w.tt/RJDRFmzqxcb MAH~NOOR My First Wife♡ Chapter 2️⃣0️⃣ MrsUsman400 Free book 🤩 For You Jikar kulu       Noorh kina ja mana zagi 🤨🙄🤣 Yacin 🙈 Sakon godiya gare ku, Team Tasleem da Noorh! Ko nace Team Mahir da Nazzir. * "Idan kika tafi can babu matsalar kome?" Ya tambaye ta, "Eh babu abinda zai faru!" "Are you sure?" "Hmm!" Yana tambayarta tare da fita da gudu a cikin dajin, gudun awa biyu da rabi ya fito dashi bakin hanyar da ya ajiye motar shi, yana fitowa, ya isa tare da ciro key din da yake aljuhun wandon shi ta ciki, yana bude motar ya samu wayar shi tana haske, duba kiran yayi 75 miss call. Kashe wayar yayi dan yaga har da wasu Number da bai sani ba. Kallon Noorh tayi tana lumshe idanun ta,  sake baƙin ta yawu na zuba wani irin ɗaukewa numfashi yayi, tabbas mahaukacin kare ne ya cije ta, dan ga alamar ya nuna, domin kwayar cutar ta har tabi jininta.             Rufe motar yayi da karfi ta bude idanunta, tare da wani gurnani, tana kokarin neman hanyar da zata fito ta cije shi. Bude mata kofar yayi, ta fito da gudu. Kafin ta gama fitowa ya matse mata kafarta, ihu tayi me hade da haushin kare, sake bude kofar yayi ta fito da gudu, bude hannu yayi, ta shiga jikinshi tana kokarin cizon shi, dokin wuyar ta ya tab'a ta koma jikin shi ta kwanta, alamar ta suma.   Sakata yayi cikin motar sannan ta daure hannunta tam, tare da jan siririn hancinta yana faɗin. "Zombia!" Shigar motar yayi tare da bashi wuta, bai tsaya ba sai Estate din shi, ya shiga cikin gidan ya hada kome tare da ɗaukar motar shi, ya mai da ita ciki, sannan ya koma dakin shi ya dauko wata wayar shi ya kira Ummin shi ya shaida mata yana hanyar zuwa.        Bayan nan ya kira likitan su na family ya gaya mishi, tare da cewa yana tare da mara lafiya, yana tunanin cutar haukar kare ne ya same ta sakamakon cizon kare, yana gamawa ya kira Captain Nuhu ya gaya mishi a fara shiri gashi nan zuwa.         Yana gamawa ya kira wali, cikin gaggawa ya tura sakon, sanarwar ya sami Noorh, amma yanzun haka tana hanyar komawarta Jos gidan marayu, sannan ya nufi airport, cikin minti talatin da biyu, ya isa tare da Wali, mika mishi key din motar mutumin yayi da kudi masu yawa, ya bashi akan ya bawa driven, sannan ya kuma rike shima, idan akwai matsala ya kira shi. Zai koma Lagos akan lokaci ne.        Daukar Noorh yayi wali kuma ya dauki kayan su, ya bi bayan su, zuwa cikin privet jet din shi. Ya saka musu kayan sannan yayi musu  sallama, shi kuma ya gyara zaman kayan, sannan ya zauna yana kallon yadda take kwance, kafarta yayi green, fuskarta a kumbure, a hankali ya kwantar da kanshi bayan ya makala belt, yana sauke ajiyar zuciya. Dan yasan tayi musu nisa, kuma zai yi wuyar su same ta.         Karfe takwas na safe, suka sauka a babbar tashar jirgin sama na lagos, motar asibiti ya fara cin karo dashi, ita aka kasa a cikin motar suka tafi da ita, shi kuma motar gidan su, da suka zo daukar shi ya shiga, suka wuce gida kiran Likitan yayi tare da zabga mishi kashedin kar ya kuskura ya bari Ummi ta sani, domin zasu iya mishi caa.     Tunda ya isa gidan, Ummi da kanta ta gyara mishi dakin shi, dan tasan shi da shegen kyamkyami, bayan ya gama wanka ya shirya cikin wata farar shadda, a hankali yake saukowa hannun shi daya cikin aljuhun wandon shi, dake rigar haf jamfa ne, kwantaccen sajen shi ya karawa amintacciyar fuskarshi kyau. Yana zaune akan table juya abincin yake, tare da sunkuyar da kanshi kan Abincin. "Wasu yan bindiga da dad'i sun farmaki motar da suke zargin A'isha Omar Jimeta take ciki, bayan sun bankawa motar wuta, hakan ya faru ne sakamakon sake sanarwan da matashin Attajirin nan MAHIR Hamoud Boualem, mamallakin sharararren kamfanin Hamoud Boualem Company. Wanda ya sake sanarwar Noorh tana hanyarta ta zuwa garin Jos." "Shbah off the tv!" Ba musu ta kashe, sannan suka kafe shi da idanu, cin abincin shi yake a tsanake, amma abina yake jira kenan, tabbas yanzun ya kuma yarda da tsarin shi, nacewa Noorh tana hanyar Jos, da ashe ya barta ta tafi toh tabbas da itace zaa kona.  Bai kuma bin takan su ba, dan yasan ana bibiyar shi amma bai kai yadda yake tsammani ba.          "Mahir!" D'ago shanyayyun idanun shi yayi akan Hajiya kaka. "Ince baka da hannu a cikin wannan lamari!" Wani karamin murmushi yayi, sannan ya cigaba da abinda yake yi. "Baka ce kome ba?" "Hajiya babu hannuna a cikin, yarinyar nan na." "Kame? Nasan baka iya karya ba, karka fara akan wannan al'amarin." "Hajiya na sami Parent ɗinta, suka ce ba yarsu bace, a gidan marayu na jos suka daukota, shi yasa na turata can." "Son Yaushe ka fara?" "Ummi zan miki karya ne?" "Kawai yadda kake maganar kamar akwai wata a kasa." "Mh" Yace mata,.yana gama cin abincin ya mike tare da nufar cikin Mansion din su, bin shi suka yi da ido, faruwan Al'amarin ya sanya su kara fahimtar wani abu, domin bai cika tashin hankali ba, amma haduwar shi da yarinyar da ta gallabe shi, ta saka shi iya jan dogon magana.          ** Yana isa gidan shi,.ya kira Likitan. Nan take gaya mishi ai badan ya kawo ta akan lokaci ba, toh ba makawa mutuwa zata yi domin yanzun haka ana bukatar jini ne. Ajiyar zuciya ya sauke, sannan ya shiga dakin shi ya dauki key din ranger  da sauri ya fita,.kai tsaye asibitin da yake agege ya nufa, aka gwada jinin shi.           Lumshe idanun shi yayi lokacin da ake diban jinin, ana gamawa ya mike tare da jingina da bangon dakin, yana sauke ajiyar zuciya, sai da yakai minti ashirin da biyar, kafin ya sauka ya kira Abokin shi Brrst Usman Kamfut, ya kai shi gida. Kota kan Noorh bai bi ba.          --- kwana biyu kacal yayi bai leko ko falon shi ba, Haroon yake mishi kome, tare da kai mishi abincin shi, da duk wani abinda yake bukata, yana kuma bibiyar lafiyar Noorh, daga gidan shi, shiryawa yayi yau cikin kananun kaya sannan ya nufi gidan su. Da kafa yake takawa, hango motar Nazzir yayi. Ya dauke kanshi kamar bai ga gidan su ba.       Har yazo zai wuce, Nazzir yace mishi. "Lion!" Kallo daya yayi mishi tare da murmushin ina jinka. "Baka ji labarin an rufe Kamfanin bane?" "Ni na tura musu da a rufe Kamfanin bayan na saka an biya mutanen da suke aiki da kamfanin Hakkokin su."      "Amma kaji labarin mutuwar yarinyar nan? Da fatan babu hannunka a cikin?" Wani irin jan iska yayi tare da fesarwa, sannan ya wuce abinshi yana faɗin. "Haka nima naji!" "Wai meye nayi maka ne?" "Me yasa kake zargin kanka?" "Ni kuma? Akan me zan zargi kaina bayan kai ne kake nuna min halin ko in kula!" "Toh shikenan daga yau zan na kulaka." Daga haka ya wuce abun shi, cikin bakin ciki da damuwa yabi bayan Mahir da harara, kome nashi sai ya nuna iko akai,nan gaba ma sai ya nunawa duniya shine yake juya mutane.      Da wannan ya kad'a kai yayi tare da shigewa gidan shi yayi dan ya dauko wata kodaddiyar yarinya ce, zai rage dare da Ita.   •••Sosai ya tsakuri abincin da aka dafa mishi, yana ci abincin Zoolfa da Kanwar shi suka shigo gidan, hango shi a saman table yasa suka nutsu, yana gamawa ya mike tare da ɗaukar wayar shi da Key din Motar Ummi, ya juya zai fita, ya juyo muryan Zoolfa tana faɗin. "Allah kasa Ya Mahir ya aure ni!" Wani karamin murmushi yayi, sannan ya juya tare da kallonta, a tsorace ta sunkuyar da kanta.      Sanan ya saka kai ya fita, a ranshi yace. "Faduwa tazo dai dai da zama" Sannan ya fice daga gidan baki daya, yana kara nazarin yadda zai duba masu bin bayan shi.     .. lokacin da ya isa asibitin ya same ta, ta farka, kanta sunkuye sumar kanta ya basu a fuskarta da kafad'arta, yadda yake ɗaukar idanu ya sashi nazarin yanayin jinsin mutanen da tafito, kallon kafad'ar ta yayi wanda yake waje, sai rigar da wandon da aka saka mata, a kai kaice yake hango tudun kirjinta, da yadda dukiyar fulaninta ya taso cur, har wani kara tsini suka yi, ga bakin yayi wani daukar ido a cikin rigar, dukar goshinsa yayi cikin nutsuwa, sannan ya isa gabanta yaja kujeran dakin ya zauna tare da Crossing leg din shi. "Zombia!" D'ago kai tayi kamar tasan sunan nata ne, Tashi yayi tare da tattara mata gashin kanta, ya kai bayanta ya kalli yadda idanunta suka yi jajjur. Rike hannun ta yayi ya kwace tare da yin baya, kallonta yayi yadda take murza yatsun hannunta, rike hannun yayi ta nemi kwacewa, ya kuma rikewa, ihu ta fasa mishi tare da niman faduwa, nurse suka shigo da Dr. "Ku bani Alluran!" Ihun take tana kokarin kwacewa, tare da kai musu duka. Idan yakai alluran zai mata sai ta kai musu dukkan tare da fasa ihu, a hankali ya taso, sannan ya isa gurin su, ture hannunsu yayi sannan ya rungume ta, tana ihu, tana kome, haka ya daura kanta a kirjinshi, kuka tasaka tare da shasheka. "Ayna Ammyn! Waina Abbi! Muhabub! Nimrah!" "Tab'jam! Dr mike faruwa kuma?" "Kamar ta manta wasu abinda ya faru ne ko nace kamar akwai wani boyayyen matsalar da ta sami brain ɗinta, domin tinda ta farka bata magana kuma bata cewa kowa kome, sai dai Kamar larabci ne kawai take."           Komawa tayi ta kwanta,.tuni barci ya dauketa,.kallon kafar da aka daure yayi, tare da bin zararran yatsun kafarta da ido, ajiyar zuciya ya sauke, sannan yace. "Ko zaku bincika brain ɗinta, bana son wani abu ya same ta?"      Yadda yayi maganar zaka Fahimci daga kasar zuciyar shi yayi, gyada kai Dr yayi take ya bada umarnin a kaita dakin bincike, tare da mahir ɗin hada hannun shi yayi yana zirga zirga, ya kasa tsayuwa guri guda, zunzurutun tashin hankali, tsoron shi karta sami matsalar da zai iya shafar rayuwarta da tayi abaya, yana bukatar wani abu daga gareta, matukar haka ya faru, Tabbas ya kwala kai kuma yayi biyu babu, domin bai da yadda zai dawo da kamfanin shi.              A hankali ake dauko hoton ƙwaƙwalwar ta, suna exam dinshi. Sun kai awa daya da rabi ana abu daya, haka zasu duba dubawa, can Allah ya taimaka suka fara samun abinda suke bukata, kallon juna Dr suka yi da wasu abokan aikin shi, sannan suka kalli Mahir, dayan su yace. "Sake duba mana ciwon ya kai tsawon wani lokaci ne?" Sake zooming suka yi suka ci-gaba da aikin su. Jikin mahir yayi mugun sanyi, yana kallon yadda suke tattaunawa akan matsalar ta. "Amma abin da tashin hankali, tsawon wannan lokacin babu wani treatment? Baka ganin zai iya zama cancer?" "Wannan wani irin shirme ne?!" "Sir Mahir! Ka nutsu akwai matsala" Sake dubawa suka dayan yace. "Gaskiya ya jima! Kuma bai wani samun kulawar Asibiti ba, da ace an sami haka ba mamaki ba zai zauna haka ba, kuma yanzun babban tashin hankalin matukar ta farka tana bukatar wani na jikinta. Domin haka ne kawai zai rage mata tasirin ciwon, domin ya tab'a wancan gefen ƙwaƙwalwar ta, cizon karen nan ne ya dawo da shi sabo."    "Wai me kuke nufi dani ne? Meye ya same ta? Ba zaku gaya min ba?" Ya faɗa a tsawace. Dafa shi Dr yayi tare da bude baki zai mishi magana, ya ture hannun shi. "Meye ya sami Noorhhhhh!" "Sir, yarinyar ta sami Matsala ne muke hasashen tun da jimawa, abin bayi tasiri ba, sai cizon da kare yayi mata tare da buga kanta, shine karfin tasirin abun.     Amma ka bincika mana wani abu ko zamu sami masalaha ga yadda zamu sha kan matsalarta, but am sorry, sabida any more zata iya samun da sai..." "But me yasa kuke magana akan Cancer?"....🤨 A hankali dai makiya na kuma samun Approched. Indai dan Noorh ne kake tsawar ba zai hana idan ta tashi ta falla maka Iskancin ba..