Copied By YAYA HAYAT (admin Hayat hausa novels Hausa novels and fashion Cool novel, makeup and kitchen1⃣ AND Cool novel, makeup and kitchen2⃣) WHATSAPP NO: +2347039625239 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A wata masarautar.... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by. Ummu Safwan 07066214433 Bissimillahi Rahamirrahim Page1⃣ zaune take tana kuka a gaban abbanta tana basa hakuri, Abba don Allah kayi hakuri kabarni nabar jaharnan natafi can inda ba a sanniba nayi karatu, Abba kataimakamun👏🏼 Sai a lokacin Abba yyi kyaran murya yace gimbiya bilkisu naji, bukatarki, meye dalilinki dabakyasonyin karatu a jaharku? Gimbiya bilkisu ta sunkuyar dakai kasa, tace Abba banason ace ni diyar sarkice, kona hada wani abu da masarauta, nisantana da masarautarmu shi xaibani kwanciyar hankali da kwarin gwaiwar yin karatuna. Sai a lokacin Ammi tayi magana toh memartaba kadiba abunda gimbiya bilkisu tace, kabarta tabar garin takoma can inda ba a santaba tayi karatun, tunda batason asan ko ita wacece Pls Abba kamata abunda takeso kasan halin gimbiya bilkisu tun tana karama ra ayinta daban yake da yayan gidan nan, gimbiya bahijja ce take magana. Sai a lokacin memartaba sarki yyi mgna yace na yarda dake bilkisu, nayarda kije garin kano kiyi karatunki idon kuma bakyason kano to kije adamawa, Ta dago kanta daga sunkuye tana murmushi nanuna jindadinta, Abba garin kano xantafi domin a canne naji ance akwaisu da karama bako, Yace bamatsala Allah yyimki albarka ya tsareki a duk inda kike. Gaba daya palon ya amsa da amin kowa yana murmushin jindadi bayan kowa yamike xaitafi dakinsa saisukaji , memartaba yace xakije tareda jakadiya domin ta kula da lafiyarki, Sai tabata fuska idanunta suka fara hawaye, Abba don kar asan koni wacece xanbar gombe xuwa kano karatu, kuma Abba sainaje da jakadiya😭 Anty bahijja ce ta lakucemata hannu alamar ta yadda da abunda Abba yace, tace to Abba na yarda amma da sharadi ajawa jakadiya kunne idon mukatafi kada ta yarda tadinga sunkuyamun a gaban mutane, domin itace xata xama a matsayin ammi ta Sarki ne yyi murmushi tare da ammi sukace munji daina kukan, saitayi murmushi kowa yana murmushi sukatafi makwancinsu Memartaba yabada umurni a kiramasa jakadiya, waxiri yatafi a guje ynakiran jakadiya, Jakadiya kuma kodataji kiran waxiri gabanta yashiga faduwa domin idon taji waxiri nayimata irin wannan kiran to tabbas tasan sakone daga wurin sarki, gabantane yashiga faduwa saicewa takeyi a xuciyarta to ita metayi? Daxaisanya memartaba ya aiko a kirata? Waxiri tagani yanafadamata sakon sarki, tashitayi tabi bayan waxiri xuwa fadar memartaba sarki mai adalci, tanashiga fada jakadiya takai gaisuwa ga sarki fadawa saicewa suke sarki ya amsamki jakadiya amintanciya ga sarki, Sannan sarki yyi kyaran murya yafadamata dalilin dayasanya aka kirawota yanason takulamasa da gimbiya bilkisu domin xa a turata karatu kano, kuma tare xasu tafi nan dai yafadata yanda sukayi da gimbiya bilkisu, jakadiya ta sunkuyar da kai kasa tace angama ranka ya Dade Allah yajadaran sarki mai adalci duk abunda kace hka xa ayi ranka ya Dade, tatashi tafita Akabarshi da ammi suna tantauna maganar tafiyar gimbiya bilkisu Gimbiya bilkisu yace ga abdulrahaman, suna xaune a garin yola a wata masarauta mai adalci, sarki abdulrahaman yagaji sarautane a wurin mahaifinsa, masarautace wadda basu yarda da xulunciba, suna daraja talakawansu dabasu hakkinsu shiyasa yankin yola suke alfahari dashi fadawansa sukejidashi suna kuma ganin girmansa sabda yana adalci a tsakaninsu. Sarki abdulrahaman yanada mata hudu, ta farkon sunanta sarauniya hadixa wadda takasance diyar sarkin xamfara ce, Allah ya albarkacesu da yaya uku danta na farko sunansa abdulrahaman wadda yaci sunan sarki, sai ta biyu gimbiya bahijja sai kuma ta uku itace gimbiya bilkisu, tun daga bilkisu sarauniya hadixa wato ammi bata kuma samun haihuwaba Sai hajiya xainab ita kuma yayanta duka matane, subiyar ta Haifa Sai halima ita kuma yayanta hudu duka mata. Sai Aisha yayanta biyu mace da namiji Yayan sarki abdulrahaman goma sha hudune, mata sha biyu, maxa biyu👌🏼 Shiyasa suka dauki tsanar duniyar nan suka dora a kan ammi sbda a ganinsukeyi da sarki yyi murabus to abdulrahaman xai mikawa sarautar domin shene babban dansa namiji, Acikin yayan sarki mata kuwa su goma sha biyu👌🏼 yayan ammi sunfita daban da sauran, musaman gimbiya bilkusu, wadda gaba daya rywarta daya da sarki shiyasa yafisonta acikinsu domin gimbiya bilkisu akwai tausayin talakawa Motocine jere suna jiran fituwar gimbiya bilkisu domin rankiyarta makaranta, tafito tareda Abba da ammi da kuma bahijjah suna gaba sai ita da prince Adull suna daga baya suna mgna, a can ta hango motoci sunyi layi duk ita suke jira, tana kawowa gafda motocin taja tatsaya tareda kallon maimartaba😳 Tace Abba tafiya xakayine? Naga duk anjeramaka motoci, Sai yyi murmushi yace duk yan rakiyarki ne gimbiya bilkisu, Nantake tabata fuska gskiya ni Abba baxasu biniba, Abba inason inyi ryuwa irin ynda kowa keyi a makaranta Batare da ansan koni wacece ba, Abba don Allah kayi hkri idon nabatamaka, Abba kace sutafiyarsu kawai banason rakiyar. Sai a lkcin prince abdull yyi mgna, Abba kabani key din motar natafi na kaita da kaina, idon ka amince Ammi tace abdull tafiyarka batareda batakan tsaroba a kwai matsala, ammi ta hasala wai ita dolene sai anyimata yanda takeso😡. Bahijja tace ba hka xa ayiba bilkisu kishiga kutafi idon akakusa kaiwa sai yaya abdull ya karbi key hannunsu sai yakarasa dake mkrantar shi kuma saisu jirasa, ko hkan meyimkiba? Sai a lokacin tayi Murmushi ta rungume bahijja, shiyasa nakesonki Anty bahijja,kowa yyi dariya, 😃 sukashiga mota sai mkranta, garin kano tadabo dandin Hausa koda me kaxo anfika Lov u all😘😘 𤑑 👑👑👑👑👑👑 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A wata masarautar.... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan 07066214433 Page2⃣ Mmy ce a bangaren prince adnan tana kokarin shiga dakin barcinsa, fadawa suka hanata shiga, yarima yabada umurni kar a bar kowa ya shigarmasa daki domin yanada bukatar hutu, Ummi ce taxo wucewa ta wurin, saitaji fadawa na gardama, saitadawo domin taji meke faruwa? Aikuwa taga Ashe mmyce fadawa suka hanata shiga dakin yarima Ummi ke tambayarta meyakawota sashen yarima adaidai wnn lkcin ? tunda tasan halin yarima sarai. Mmy na xubarda hawaye tanafadawa, ummi, wurin prince naxo shine yabada umurni kar a bar kowa yashigar masa daki, sabda yana bukatar hutu. Ummi tadafa kafadar mmy tace tafiyarki barni nashiga dakin naga abunda yake tsinanawa da har xaisanya a hana mutane shiga, tana kaiwa wnn tawuce, basuyi yinkurin hanataba domin sunsan mahaifiyar sace. Kwance yake a kan makeken gadonsa, barci yakeyi cikin kwanciyar hankali, dakagansa kasan yaji ddin barcinsa, ummi CE tsaye a kansa tana kallonsa ta ynda yke barcinsa cikin kwaciyar hankali, ya manta lkcin makaranta ya kusa,bayan daxun yagama fadamata cewa yau sunada test a class dinsu Ummi takai dubanta a kan makeken agogon bangon dake like a dakin nasa, taga karfe 3:30pm bayan yafadamata cewa karfe 4:pm xasufara test din, nan tashiga tashinsa dakyar tasamu ya mafalka, da masifa bude idanunsa kenan saiyaga ummi a kansa yyi murmushin dole, Ummi yaushe kika shigo? Ya xa ayi kasan shigowata kabude Baki da Hanci kana barci, Kaduba lkci kagani ynxun karfe nawa? Ba test naji kace ke garekuba? Yana diba lokaci yatashi da sauri yafada tolet yyi wanka, koda yafito ummi ta tafiyarta tabashi wuri yashirya. Yana fitowa a gurguje ya shirya yasanya kananun kaya, sunyimasa kyau, ya dauki key din motarsa yafito domin tafiya makaranta, duk inda ya wurga bayi sai kaimasa gaisuwa sukeyi ko kallonsu bayayi, suma basudamu da hkanba domin idon da sabo sunsaba da halinsa. prince adnan kenan, Birnin kano garine mai yalwar mutane, acikin garin a kwai wata masarauta wadda sarki Bashir yake tsaye tsayendaka domin yaga ya amsarwa talakawansa hakkinsu. Sarki Bashir yanada mata biyu Matarsa ta farko hajia nafeesa haihuwarta daya namiji saidai bexo da raiba, tundaga lokcin ko batan wata bata kuma yiba, Mahaifiyar sarki ta matsamasa akan yakara aure, hka ya amince, ya aure diyar kaunarta maryam, ansha shagulgular biki amarya maryam Tatare a gdan sarauta, bikinsu da wata biyu tasamu ciki, sarki yyi murna da samun cikin maryam, ko ba komai xaisamu magajin sarautarsa, Baking ciki awurin hajiya mafeesa kuwa ba a mgna, domin duk duniyar nan bbu wadda ta tsana samada maryam da kuma Addah, domin cewa takeyi duk munafurcin Addah ne, datasanya sarki yayi aure. Haihuwar maryam ta farko ta haifi danta namiji, Wanda yaci sunan fahad, yaro mai kama da mahaifinsa, kamarsu data da sarki, sarki ya dauki son duniyar nan yadorashi a kan fahad Fahad Nada shekara hudu, ta kuma samun wani cikin tahaifi adnan, sarki yyi murna da haihuwar adnan domin anyi shagulgular biki irin na gdan sarauta. Fahad da adnan suntaso cikin kulawa da gata domin sarki bayason abunda ya tabasu, Adnan shine karami, amma bayajin magana ga miskilanci da qasaita, da ixxah, Takai takawo fahad shine babba amma kamar shine karami. Yanada shekara shidda ta haifi yarta mace, taci sunan fareedah, tundaga lkcin bata kuma haihuwaba fareeda itace autar sarki Bashir, Motocine suka tsaitsaya nesa da makarantar, prince abdull da gimbiya bilkisu tareda jakadiya suka karasa makarantar, wurin shugaban mkrantar suka wuce dama yasan da xuwan nasu, maimartaba yyiwa shugaban mkratar bayin xuwan nasu. Domin maimartaba yaturawa shugaban mkratar kudi yanemawa gimbiya bilkisu madaidaicin gida inda data xauna tare da jakadiya. Prince abdull tareda bilkisu da shugaban mkratar suka fito daga office, xairakasu gdanda akasayawa bilkisu domin ta xauna tayi karatunta. Isarsu gdan kenan Prince abdull ya kalli gdan ya kuma kallon bilkisu yace mata, ke ynxun kinfison xama a irin wnn rywar? Murmushi tayi tace yaya abdull a halin yanxun addu'arka nake nema Allah yabani abunda nafito nema, baice mata komaiba daga kafadarsa yyi alamar taji xata iyane Yyimata sallama tare da fatan alkhairi yatafiyarsa, yabarta tare da jakadiya. Prince adnan ne tareda yarima fahad yayansa, cikin mota direba na tukasu, tsaki kawai adnan keyi, yanayi2 yana dibon agogon gwal dake sanye a hannunsa, yajuya ya kalle fahad dayake kallon kwalta, ynajinsa yana tsaki amma yakyalesa, Sai a adnan ne yajuyo da fuskarsa yana kallon fahad yace yaya nakusan latti fa, sai lokacin fahad ya kallesa yyi mgna. Yace Kaine adnan bakajin mgna, ai INA ganin kasanda xakuyi test din amma kashige daki kadinga barcika harda wani sanya fadawa sutsareka don kar a tasheka, Allah danice ummi baxan tashekaba kyaleka xanyi tunda bakada son karatu, bnda ummi tatasheka dakayi lorxing din test din gabadaya, niyanxun taimako daya xan iyayimaka shine dama direba ajiyeni xaiyi, nan gaba kadan, nashiga motata nakarasa inda xantafi, to amma kafini uxuri, idon mukaxo kashiga motar tawa saika karasa mkrantar ynda zakayi sauri. Murmushi yyi yace ngd big brother don hkan nkesonka, dariya fahad yyi, ddai nan direba yayi farking yafito, yashiga motar yayan nasa yajatada karfi sai mkranta. Written by ummu Safwan lov u all😘😘 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A wata masarautar..... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writting by Ummu Safwan 07066214433 Page3⃣ Motocine na tsaitsaya a nesa da makarantar, prince abdull ne tareda gimbiya bilkisu da kuma jakadiya, suka fito, suka nufi mkrantar, kai tsaye offishin shugaban mkranta suka nufa, kasancewar prince abdull yasan offishin basu sha wahalar tmbyaba, kaitsaye sukayi sallama sukashiga, dama yasan da xuwan nasu, maimartaba yakirashi a waya yyimasa bayanin komai, ya kuma turamasa da kudi domin a sayawa gimbiya bilkisu gidanda xata zauna tare da jakadiya. Nan suka kareyin komai, suka dunguma gaba dayansu, suka tafi gidanda gimbiya bilkisu xata xauna tareda jakadiya. Gidane karami naxaman mace daya madaidace, prince abdull yajuya ya kalli gimbiya bilkisu, sai ya merebaki, yace, ynxun kinfi bukatar xama a irin wnn rywar? Kina ganin gatane kikayiwa kanki daxaki xauna a irin wannan gidan, Kibaro masarautarku dagatanki da komai kidawo inda ba a sankiba, ba a san koke wacece ba kice anan xakiyi rywa. Gimbiya bilkisu ta sunkuyar da kanta kasa, tace yaya katayani da addu'a Allah yabani abunda nafito nema, domin ynxun addu'arku nake nema. Ya kada kafada, a lamar ita tasani, yyi mata sallama yatafiyarsa. A nan take jakadiya tanufota, tafadi kasa alamar girmamawa, tana fadin, Allah yajadaran gimbiya mekike bukata, a girka maki? Saita bata fuska, banaso, a matsayin ammi ta nadaukeki banason wasu sugane wani abu a taredamu, Jakadiya ta kuma runsunawa tana fadin ayi hakuri idon nabata ran gimbiya👏🏼 Kinga irinta ko, ni kidaina cemun gimbiya, kikirani a bilkisu na👌🏼 Jakadiya tace gaskiya ranki ya dade baxan iya kiran sunankiba, domin idon nayi hkan sainaga kamar naxubar da darajar masarauta, amma daga ynxun zandinga kiranki da diyata, Sai lokacin gimbiya tayi murmushi, tace bakomai na fahimceki jakadiya,ko hkan kika kiranidashi yayi. Nan tawuce daki domin tayi wanka, dakin ba laifin angyarashi kuma yyi kyau dai2 gwargwado, tafada toilet tayi wanka, koda tafito jakadiya hartakare masu abinci, nan tafaraci suna fira, tana kammalawa, ta haye gdonta takwanta, tareda tunanin gobe xatafara daukar darasi Gimbiya bilkisu ce cikin shirinta na xuwa makaranta, tasanya atamfarta pink and yellow, da hijabinta shima kalar pink tayi kyau, dama gata farar mace kuma kyankyawa. tafito ta iske jakadiya takaremasu abinci ta xauna taci, Saida ta koshi sannan tace jakadiya saina dawo, Jakadiya ta ajeye abunda takeyi tanufota tanafadin, Allah ya tsareki gimbiya takawarki lafiya yar sarki jikanyar sarki gaba sararauta gefinki mulki, Allah yadawo dake lfy gimbiya. Bilkisu tayi dariya tace jakadiya baxaki dainaba kenan. Tafiya takeyi kamar batason taka kasa, waya ta takeyi da antynta bahijja tana fadamata ynda sukayi missing dinta a family nasu, bataji horn din motaba saidai jitayi anbugeta da ita har saida tafadi kasa, Saijitayi anja motar da karfi kowaye yyi tafiyarsa, saibiyar motar tayi da ido tana mamakin shi kuma wnn waye da xaibugeta da mota kuma yyi tafiyarsa, Safeena ce taxo wucewa ta wurin taga abunda ke faruwa, ta sauri ta karaso wurin takamata, ta Taiyida ita tsaye, tana kakkabe mata jikinta, sannu kinji, ina fatan bakiji ciyoba? Taiyi murmushi banji ciyoba yar'uwa nagode Safeena xata wuce kenan sai kuma tasawo tana tmbyarta, don Allah yar'uwa meye sunanki? Bilkisu tayi murmushi tana kallonta, sunana bilkisu abdulrahaman yola. Safeena tace in kuma sunana safeena Ahmad Kano, dafatan zamu zama qawaye. Bilkisu tayi murmushi tace, ba matsala Allah yabarmu tare. Writting by Ummu safwan luv u all😘😘😘 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A wata masarautar.... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writtin by Ummu safwan 07066214433 Page4⃣ Sukajera suka nufi makarantar, tareda ita da safeena Prince adnan ne a guje yashigo mkrantar da motarsa yana sauri don kar yyi lorzing din test dinsa, besan da chabo gurinba kawai yabita cikinsa, Dayake lokacin damunane makarantar duk tayi chabo, tafiya sukeyi suna fira, saiji sukayi anwatsamasu chabo gaba daya jikinsu yalalace, musamman gimbiya bilkisu, da gaba daya kayan jikinta suka lalace, da chabon, Abokanin sa suna ganin hka, suka fashe da dariya, shi kuma duk beji ddin hkan da yaimataba, Yabude gabun motarsa yafito, tafiya yakeyi cikin qasaita da nuna isa, ya nufota domin yabata hkri, saida yakawo daf da ita, daga kanta daxatayi sukayi ido biyu dashi, ranta a bace tadaga hannu ta wanke masa fuska damari, jikakeyi Tess... Nan take wurin yyi tsit student kowa kallo yakeyi, domin sunsan halin yan group dinsu basajin mgna musamman prince adnan dakowa ke tsoronsa a makarantar, shiyasa suka sanyawa group din nasu maxaje group, Prince adnan dafe da kunci sai kallon bilkisu yakeyi, wadda taketa xuba masifa rai bace Kai wane irin dabbane wawa Wanda baya kallon gabansa, ba lantana bayansa, tun a baking get kakade ni a mota, kasanya kai kayi tafiyarka, duk hkan shekaba,sai daka biyoni har cikin mkranta kawatsamun chabo, kai waye mekake takama dashine? Safeena ta Matso kusa da ita tarufe mata Baki, tayi shuru, domin safeena tasan halin mazaje group ba sauki ke garesuba hattada malamai shankansu suke. Prince sai kallonta yakeyi yana tunanin wane irin hukunci zaiyimata, a rywarsa bbu wadda yataba marinsa sai ita, ko ita din a gaban bainar jama'a ta maresa, harda zaginsa takeyi. Ya kuma matsowa kusa gareta yanamata kallon sama da kasa, yana fadin kicigaba daxagina mana meyasa kikayi shuru, yana fadin haka yana kara matsowa kusa gareta, Idon naci gaba mezakayi? Abunda zanyi kike tambaya ko? Budar bakinta xatayi magana saijitayi ya rungumeta yakai bakinsa cikin nata yana tsotsa student sai kuwa sukeyi suna fadin sai maxaje, tsawon minti 30 suka dauka a hka, sai kokarin kwace kanta takeyi amma yariketa tamau sai kiss yakeyimata, saida yagadama yasaketa, yadinga toshe hanci yana xubarda yawu, bakinta wari yakeyi, gaba daya student kowa ya dau kuwa yana tabi sai fadin sukeyi sai mazaje. Komawa yyi yashiga motarsa yabata wuta, yyi tafiyarsa, test dinda beyiba kenan. A nan yabarta duke tana kuka, safeena ce tarike hannuta tamikar da ita tsaye tana sharemata hawayen fuskarta, taja hannunta suka karasa cikin hostel dayake safeena a hostel take xaune, shigarsu hostel keda wuya taxubamata ruwa ta wanke jikinta, ta kuma bata wasu kaya ta canxa, tasamu gefin katika taxauna, idanunta suka cika da hawaye tana tuna irin cinmutunci da akayimata a gaban bainar jama'a. Safeena ce ta matso kusa gareta tadafata, tace, bilkisu waini ko meye ya hadaki da wadan nan yan iskan? Duk makarantar nan sun ishikowa, basubar malamaiba bare dalibai, kowa ya shankarsu yakeyi sbda sunada daurin gindi a makarantar don haka suke taka kowa ynda sukaga dama. Wannan wadda kukayi fada dashi, yarima prince adnan kenan, dan sarkin garin nan ne, shiyasa komai yyi ba'a korarsa a makarantar sabda yanada daurin gindi. Shekaransa ta hudu kenan a makarantar nan duk yayi exam carry over yakesamu, kuma bawai don bayada ilimin ba a ah baya dai maida hankali a kan karatunsa, don haka kiyi hkari da abunda yafaru dake, kuma kiyi taka tsan tsan da abunda kikasan xai kuma hadaki dashi, don ba mutunci ke garesaba. Bilkisu dake xubarda hawaye tadago da kanta daga sunkuye ta kalli safeena tace nagode safeena, kuma in Allah ya yarda xankiyaye, Safeena tayi murmushi tarike hannuta suka fita, suka nufi class domin daukar karatu, Bilkisu CE tayi kwalliya cikin wani Jan matiriyal, tayi kyau sosai, saitakira safeena tafito suhadu a bakin titi, xasutafi super market siyanyar kayan kwaliya, tafiya sukayi bamai nisaba takaisu wurin, atare suka shiga wurin kowa yana xabar abunda yake bukata, sai sukaji sanarwa duk wadda yake cikin super market din yafito waje yarima adnan zaiyi siyayya, nan take kowa yashiga hada kayansa domin yafita yabashi wuri yashigo, amma bnda bilkisu daci gaba da daukar kayan datake bukata. Shinfidar kafet akayimasa a inda xai taka kafarsa, mai dauke da tambarin sunan prince adnan, takawa yakeyi cikin qasaita da isa, fadawa sai kirari sukeyimasa suntakemasa baya. Adai dai lkcin bilkisu takare siyayyar kayanta xata fito, nantake sukaci karo da juna, sai kallon kallon sukeyiwa junansu, shiyana kallon Dan karamin bakinta, ita kuma tanayimasa kallon sama da kasa Taja dogon tsaki xatawuce, saiji tayi madawa nakiran karya kikeyi yar matsiyata duka kinemi gafara a wurin yarima, shi kuma wani murmushi yakeyi najin dadi yanajiran ta durkusa tabashi hkri Ta kuma matsawa kusa garesa saiji yayi tawatsa masa miyau (yawu) a fuska Bakayi martabar da zan baka hkriba, taja hannun safeena sukafito, fadawa sukayi yunkurin tareta, ya tsayar dasu, siyayyar da baiyiba kenan Yajuya yashiga mota direba yajashi sai GDA Written by Ummu Safwan luv u all😘😘 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A wata masarautar... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Written by Ummu Safwan 07066214433 Page5⃣ A fusace yakoma gida, duk inda ransa yake yabaci, fadawa sai kwasar gaisuwa sukeyi amma baya kulasu, Dakinsa yafada kai tsaye, a kan makeken gadonsa ya kwanta sai faman ajiyar xuciya yakeyi, xumut yamike tsaye kamar wadda wani abu tsunkulesa, sai safa da marwa yakeyi, yana tunanin irin abunda bilkisu tayi masa, a rywarsa babu wani wadda yatabayimasa irin wulakancin da bilkisu tayimasa, tabbas xan dauki mataki a kanki xan nunamaki cewa kin tabo jinin sarauta, domin sarauta bawasa bace, Tafe take cikin farin ciki da annashawa, sai murna takeyi domin rayuwarta tayimata dadi, domin tarama wulakancin da prince yayi mata sai bawa safeena labari takeyi tana dariya. Saiji tayi anjanye mata mayafi a bayanta wai gawatayi a fusace, sai ganin fadawa tayi kowanensu da katuwar bulalarsu a hannunsu, suna kallonta yarima yace axomasa dake yar matsiyata. Kallo tabisu dashi cikin mamaki, batada alamar motsawa daga inda take, ganin batada alamar tafiya suka suma yunkurin daukarta. Wata irin tsawa takatsamasu wadda kowane daga cikinsu saida yashiga hankalinsa, domin suma sun fahimci wani abu atareda ita, Kallonsu takeyi sama da kasa, duk wanda ya kuskura yataba mun jiki to wlh kusani duk sai kungane kurenku, ta kuma dallamasu harara Duk abun nan dayake faruwa a kan idon yarima, shima mamaki tabashi, ta yanda take iya katsawa fadawa tsawa, shidai a iya saninsa duk wadda yayi ido biyu da fadawa sai hankalinsa yatashi musamman idon ba'a gidan sarauta yakeba, shiyasa yaturomata su domin sutafi da ita, mamaki yakeyi to ita wacece? A fusace yafito motar yaja hannunta da karfi tana kokarin kwacewa amma takasa, ya bude murfin motar ya turata ciki yamayar yarufe yaxagaya maxaunin direba yashiga yaja motar da kafi yabar makarantar da ita Luv all😘😘 kuyi hkri da wnn 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A wata masarautar.... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan 07066214433 Page6⃣ JINJINA GAREKI QAUWATA TAKAINA, BILKISU MUSA MAISAMARI, ALLAH YABARMUNKE👏🏼 YANUNAMUN RANAR AURENKI RANAR ZANKWASO SHOKI👯👯👯👯 Tafiya sukeyi mainisa, bbu wadda ya kula dan uwansa, prince sai huci yakeyi kamar wani xaki, tuki yakeyi kamar xaitashi sama Ganin bayada niyar tsayawa, gudu yakeyi sosai, duk tsoro ya lunlube bilkisu, juyawa tayi ta kallesa idanunta cike da hawaye, Cikin yanayin kuka take magana, malam wai ina xaka kaini ne? Menatare maka a rayuwa kakeson kaga kamusgunawa rayuwata? Mekake takama dashine? To wlh kasani duk abunda yasameni kaima baxa a barkaba, Kuma saikayi dakasani a rywarka, idon sarauta kake takama da ita, sarautar wata masarautar tafi sarautar ku, ina mai tabbatar maka da kajuya da akalar motarka kamayardani a inda kadaukeni, Duk masifar da takeyi be kulataba be kuma fasa gudun dayakeyiba, idanunsa sunkade suyi jajer, duk maganganun da takeyi jiyakeyi kamar tana watsamasa ruwan xafi a jiki, musamman da takecewa Sarautar wata masarautar tafi sarautarsu. Metasani a sarauta, datake fadamasa haka, tabbas xan nunamata kalar tamu sarautar, domin ta tabbatarda bbu wata sarautar da tafi tamu masarautar mulki. Wani dogon burki yaja a dai dai wani katafaren gida, megadi yafito yabude masa get, yashigar da motarsa a guje yanufi farking space, yaja wani dogon burki wadda saida bilkisu tarufe idonta saboda tsoro, tashiga zubar da hawaye, tana maiyi masa Allah yasa a xuciyarta, Fadawan dake gadin gdan saida shiguwarsa a guje tabasu tsoro, kasancewa kuma basusan da xuwansaba, domin idon xaixo yakan kirasu a waya yashedamasu da zuwan nasa domin a share masa gdan ka kankabemasa kura. sunynasamakin xuwansa domin ba a dai dai wnn lkcin yake xuwa gdan shakatawar nasa ba Ganin tsayuwarsa lfy yasa suka runtumo a guje sunka sunkuya alamar girmamawa suna gaidasa tareda yimasa kirari, Allah yataimaki yarima, Allah tsare gabanka ya kuma tsare bayanka, Dan sarki jikan sarki, sarauta gabanka da bayanka, Kaine xaka kaji mahaifinka, yarima mejiran gado, Allah ya taimakeka bamusan da xuwankaba, Xagayemasa mota sukayi sunatayimasa kirari shikuwa, saiji yakeyi da qasaita da mulki, kasa fitowa yayi saida ya dauki minti 30 sannan yabude murfin motar ya fito, Duk abun nan da akeyi bilkisu kallonsa takeyi, tana mamaki a xuciyarta ta yanda yakeji da mulki da isa Da kuma miskilanci. Koda yafito fadawa nabiye dashi, xagayawa yayi dai dai wurin xamanta, yabudemata murfin motar, beyi mata mgnaba ita kuma batayimasa, bata kuma fito a motarba, Ya dauki minti 10 a hka, sannan ya maida kallonsa gareta, yace idon bazaki fitoba xansanya fadawa su daukomun ke akai, sushigomun dake, Yana kaiwa nan yajuya yayi tafiyarsa, ganin yasoma tafiya yasanyata fitowa domin yana iya sanyawa a dauketa din tunda ba imani ke garesaba, Tafiya yakeyi tana biye dashi. Domin ita koda xa'a kasheta batasan a inda takeba, Wata kofa yanufa,tana biyedashi shiganta kofarke dawuya taganta cikin wani katafaren pallow na alfarma pallow yyi kyau sosai amma duk da kyau pallow baxai rudetaba domin tasaba ganin fiye da irin wnn Tsaye tayi abakin kofar taki Shiga ciki, Shima tsaye yyi yana kallonta, beyi mata maganaba, saifama yakeyi da mulki, sunshafe kusan minti 30 a hakan, sannan daga karshe yabude baki yyi magana, idon bazaki shigoba xansanya a fadawa su daukomun ke, Domin yanxun kinshigo fadata, xannuna maki sarauta da mulki ba abun wasabane, Xan mulkeki yanda rai keso, domin na fahimci a gda ba'a koyamaki yanda xaki daraja masautaba, basu kuma koyamaki yanda zakibawa yayan sarauta girma ba, Domin xan a xabtar dake yanda kikasan ake axabtarda tsintantun bayi, Xaki xama baiwata, kuma kiyimun aiki irin na bauta, har sai kin fahimci cewa kintaba yayan gidan sarauta, Murmushi tayimasa tareda karasa shiga daga cikin pallon, karasawa tayi kusa garesa tana maiyin murmushin a fuskarta Xagayesa tashigayi tanayimasa kallon sama da kasa, sai daga karshe tabudemaki tayi mgna, Adnan kake kowaye? Baka isa nayimaka bautaba, kuma bakayi martabar da xan xamemaka baiwa ba, Dame kake takane? Kalmarka dayace kace mulki, to kai ba yarima bane face bawa, ba kuma bawan kowabane face bawana ni bilkisu ta nuna kanta Ko kamanta lkcinda kabudemun murfin mota nafito, to kasanya a ranka tun daga lkcin kasomayimun aikin bauta, Writing by Ummu safwan .Ina ganin sakon ninku masoyana nagode Luv All😘😘😘 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A wata masarautar.... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan 07066214433 Page7⃣ BANSAN DA BAKIN DA XANGODE MAKUBA MASOYANA HAKIKA INA GANIN SAKON NINKU, NAGODE ALLAH YABARMU TARE DAKU, LUV U ALLL😘😘😘😘 Magana takeyi amma idanun yarima sunkade sunyi jajir, gaba daya kansa ya daumasa xafi, Tsawa ya daka mata, wadda ita kanta saida ta firgita, amma bata nunamasa hkan ba, Karya kikeyi wlh ke wacece? Da har xaki kirani bawanki? Lallai yau saina sanya a ladabtar dake, sai Sanya anhoraki horo mai tsanani, horonda saikinyi dakinsani dabaki xo duniyaba, Kallon sa tadingayi sama da kasa, kaima Dame kake takama bayan sarauta, har sarauta kakeyi? Ina Mai tabbatar maka da idon kaga mulkin wata masarauta to xakasan kai yarima adnan ba sarauta kakeyiva, sonkai kakeyi da nuna isa, Ta kuma yin murmushi tana kallonsa, inason kafadamun a wace masarauta akace bafade ko bawa ya dau mace? A tunanina idon kana takama da mulki ko sarauta bata haka yadace ka bulloba, Kataba ganin anyi Prince kaxami, dubeka wlh a wata marautar ko waxiri baxa'a bakaba bare a baka prince mai jiran gado, don hkan nace ba sarauta kakeyiba illah hauka don haka nace kaje wata masarautar koda za'a nunamaka yanda ake gudanar da mulki da sarauta, Taku takeyi dai2 a cikin pallon, sauda taxo gabdashi tashiga xagayashi tana kallonsa sama da kasa Kallonta kawai yakeyi yana tunanin irin hukuncin da zaimata Sai dai yaji ta kyalkyale da dariya, daga bayansa, juyawarda zaiyi sai yaga tana nunashi da hannu tana dariya Nan yashiga kallon kansa sama da kasa, yana tunanin meye a jikunsa wadda take kallo yake bata dariya? Gashi tafadamasa maganganu masu zafi, wadanda yake tunaninsu, wace kaxanta yakeyi wadda har zata kallesa tace masa qaxami? Duk jiyojin kansa sun firfito sbda bacin rai, Besan lokacinda ya doka mata tsawa, had saida takusan faduwa xaune sbda tsoron da tajiya, da kuma yanayin da taga ya chanxa, Yanunata da yatsa, kiyimin shuru, Ke wacece? Me kike takama dashi? Waye ubanki a garin nan? Da har zakixo masarauta ta, fadata, kina fadamun maganganu, Kallonsa takeyi cike da tsoro amma ta dake a xuciyarta, domin batason yagane tafarajin tsoronsa, domin yaji ddin yimata wulakanci, Ido tabisa dashi tana hararansa🙄 Ubana ba wanibane, kuma be xama dole kasan koshi wayeba, Kuma babu abunda nake takama dashi face darajata da martabata ta ya mace. Kuma ni mutum ce mai rai da numfashi kamar kowa, kuma kamarka kodayake gani kakeyi a tunaninka kamar kafi kowa, Da kuma kace na iskoka fadarka, masautarka, a tunanina a gaban bainar jama'a kasatoni, kuma wlh saikayi danasanin abunda kayi domin ni bana barin ayi zalunci bareni bilkisu a xalunta, Mekike iyayi? Mexakiyimun? Ke harkinada matsayinda harxakice zaki iya ramuwar abunda nayimaki? Nan yyi murmushin mugunta, ya jefar da wayarsa a kan kujera, ya xauna yana kallonta A gogon dake makale a hannunta na gwal, tadiba 12:pm ta maida kallonta garesa, shima ita yake kallo domin yaga agogon dake saye a hannunta, saida ya firgita da ganinsa, domin yasan tabbas a kwai wani abu datake boyewa a kanta, Saiji yayi tana mgna, prince ne sunanka ko yarima ne ko adnan? Lkcin cin abincina yayi, ina bukatar a maidani gda, domin nasan bakada abunda kake iya ciyardani, Xumur yamike tsaye yashiga kwalawa fadawa kira Writing by Ummu safwan Luv u all😘😘 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A wata masarautar..... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan 07066214433 Page8⃣ NAGA SAKONKI INA GOSIYA UMMULKHAIRI NIGER ALLAH YABAR KAUNA, INASONKU MASOYANAH A DUK INDA KUKE😘😘 A guje fadawa suka fito, kowane daga cikinsu, kansa a sunkuye alamar girmamawa, Allah ya taimaki yarima gamu, kallo yabisu dashi ya kuma mayarda kallonsa xuwa gareta Yana murmushin mugunta, yacewa fadawan suyi tafiyarsu, Yace daya daga cikin abunda xan axabtar dake dashi kenan yunwa, xan horaki, horo mafitsanani, domin sai kinyi danasanin taba yayan sarauta, Kisani bbu wani abu daxaki nema kirasa a gdan, babu bawanki dakika ajiye daxaki sanya aiki da harkika iya bude baki kinafadin lkcin cin abinci yyi Mekikasani najin dadin rywa? Da harxaki iya bude baki kifadi hakan, Tokisani abinci baxaki cishiba har sai lkcinda naga dama😎 Murmushi tayi tana kallonsa, tadaga masa hannu ya isah ✋🏼 yarima, kasani bakowane irin kazamin abinci nkeciba, musamman wadda yafito ta hannunka, Nafadamaka lkcin cin abincinane yayi ina bukatar a maidani gda,🙄 Kallonta kawai yakeyi, bayada niyar motsawa daga Inda yake, Ganin hakan yasa itama tanemi wuri a kan kujera ta zauna,tashiga dan ne Dan nen, wayarta dake hannunta, Can dai yaga xaman baya masa, tashi yayi, yafada dakin barcinsa a kan makeken gadonsa yayi kwancensa yana waya, da abokaninsa yan group dinsu maxaje grp ynadariya, Bayan yakare wayar,da abokanensa, sai yyi kwance rubda ciki, yana murmushi koba komai yasan yau ya rama abunda bilkisu tayimasa, koda yunwar da yabarta yasan tahoru, Tsayin minti 30 yana kwance, ko meyatuna? oho xumut yamike daga kwaciyar, yanufo pallon inda bilkisu take xaune rywarta a bace, domin ynxun 12:30pm lokacin tashinsu daga makaranta yayi, Jakadiya xatayi sauraren dawowarta mkrtar Ta kallesa sama da kasa daniyar tayi mgna, amma kuma tafasa, Kallonta yakeyi yana murmushin mugunta, nufota yayi yana kallonta, malam kitashi mutafi. Kallonsa tayi da niyar tayimasa mgna, amma kuma tafasa, takara dibun agogon hannunta taga 1:00pm hankalita yatashi domin tasan jakadiya xata shiga damuwa, narashin dawuwarta, Batayi masa maganaba bata kuma kallesaba, domin zaran tabudi bki tayi mgna kukane xai biyo baya. Mikewa tayi, tabi bayansa suka nufi mota, A bakin mota taja tayi tsaya, shikuwa har yaxauna a maxaunin direba, yana jiran tashigo sutafi, taja tayi tsaye, ta dauki tsawon munti10 a hka, ganin batada niyar shigowa tanason batamasa lkci, yabude murfin motar da karfi yafito, Don Allah malama idon baxaki tafiba kijaye kibawani hanya na wuce, tunda ke bkitashi tafiyaba, ni inada abunyi, Kyalesa tayi kuma bata matsa daga inda takeba Kallonta yaci gaba dayi, yace kodayake gdan ne bakyason fita, sbda kinga gda mai kyau, kuma kinsha esee ko? To saikinbar gdan nan koda ranki bayaso. Fisgar hannunta yayi da karfi yabude murfin motar ya jefata ciki Ya mayar da murfin yarufe Ya xagaya yashiga maxauninsa ya tada motar yajata da karfi suka fita gdan. Tafiya sukeyi bata kulashiba harsuka kusan zuwa mkrta, gabda xai shiga mkranta sanan tabude baki tace ajiyeni nan Da karfi tayi mgnar yaja wani burki da karfi ya tsaya domin saida tabashi tsoro Mude murfin mutar tayi tafita, snn ta sunkuya tayimasa mgna, Ngd da bin umurnina da kayi na ajiyeni a nan, amma kasani bana barin bashi, Mukama da kai wani likacin✋🏼 Writing by Ummu Safwan Luv u all😘😘😘😘 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A wata masarautar..... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan 07066214433 Page9⃣ WANNAN PAGE NAKINE NAFEESAT DAURA (SAHIBA) INA GODIYA DA KULAWARKI, ALLAH YA BAR KAUNA YANUNA MANA RANAR AUREN MUHIBBAT💃💃💃 Yanayin marecene mai hade lumshi da iska mai dadi, Bilkisu ce tareda da safeenat, tafiya sukeyi cikin farin da annashawa, fira sukeyi suna dariya alamar yanayin garin yyimasu ddi, Sautin dariya sukadinga ji a gefensu yanatashi, waigawarda bilkisu xatayi, saitaga majalisace ta mazaje grp xanxaune, suna kallonsu suna dariya, ido biyu tayi da prince sai yakuma barkewa da dariya tareda mukarabansa suna nunata da yatsa, Batabi takansuba, domin tasan abunda tashirya masa, saidai taja hannun sakeenat subar gurin da saurinsu, Yau ranar alhamis CE takasance ga daliban makarantar suke halarta a wani resturent dake makarantar domin shakatawa musamman idon marece yayi Bilkisu ce tareda safeena suka nufo wurin shakatawar, kowace taja kujera ta xauna, bilkisu tabada umurni da akawo masu abun motsa baki, Koda aka kawomasu, sunfara sha kenan, sai bilkisu ta kalli safeenat tace don Allah sister danjirani naje can👉🏻 nadawo, bata kawo komai a rantaba, tace OK sister amma karki dade, tace karkidamu ynzun zandawo, Wata hanya tabi wadda xata sadata da wurinda aka ajiye wasu fararen kujeru guda 4 kallon kujerin tashigayi daya bayan daya, idonta yakai a dayar da akasanyawa tambarin Prince adnan, saitayi murmushi cikin farin cikin, takarasa kusa da kujeran, saida tafaqaici idon mutane yanda ba mai kallonta, snn taciro wani abu a jakarta mai kamar allura tasonsoka a kan kujeran, idon ba lura kayiba baxaka gane ansoka wani abun a kaiba tana karewa tayi saurin barin wurin, ta koma wurin xamanta, Labari sukeyi da safeenat amma hankalinta naga prince domin tana dibon shiguwarsa A can ta hango prince yashigo yana wani kasaita da mulki da miskilanci, fadawa abunkaninsa suntake masa baya, shikuwa harwani kankabe jiki yakeyi da hankicif, yana wani yauki da jinkai, bai tsaya a ko inaba sai a wurin xamansa, domin yasan a nan kawai yake xama, Saida abokaninsa suka xauna snn shima ya xauna Xaunawarsa keda wuya, mexayaji saiji yayi wani abu ya tsikaresa a duwawu, wata irin wahalanliyar kara yasaki, harsai da hankalin mutanen wurin gaba daya yadawo kansa, Nan take kallo yadawo kansa, kowa mamaki yakeyi meyasami prince yake kuwa hka🤔 Nan take maxa da mata kowa yayo kansa ganin yakasa tashi, daga xaunen, dayake, amma banda bilkisu, kuma ta hana sakeenat xuwa, Kowa tambayarsa yakeyi prince lfy? meke faruwa? amma yakasayin mgna, sai xufa ke tsantsafosa ta ko ina😊idanunsa sunkade sunyi jajir alamar rywarsa tabaci Ganin bayada niyar mgna kuma yakasa tashi, sai abokaninsa suka dau wayarsa, suka kiramasa fadawansa dake can waje sunayimasa tsaron motarsa, Ganin kiran yarima fadawa suka nufo wurin a guje, suna Allah ya taimakeka Allah yakaremaka lfyarka yarima gamu, be kallesuba sai yayi masu nuni da sudagashi, basu gane abunda yake nufiba, saida abunkaninsa suka fadamasu abunda ke faruwa, Batare da bata lkciba suka kankaresa yanda bbu mai ganinsa Daya daga cikin fadawan ya kamasa ya mikar dashi tsaye, saiji sukayi ya kuma sakin kara wadda bemasan yayitaba,🙊 fadawa saicewa sukeyi Allah yataimakeka hakuri xakayi,😊 Bilkisu dakecan gefi tana dariya, domin duk abunda yakeyi a kan idonta, dariya takeyi tana nunawa safeenat, Safeenat itama abun dariya yabata, tace sis ba dai dasa hanunki a cikin abunda yafaru da prince ba? Dariya ta kuma yi banada lkcin yimaki bayani yanzun bari sai munhadu a gda, Mikewa sukayi gaba dayansu. Xasu tafi, bilkisu taja hannun safeena sis muleka wurin can muga abundant ke going a wajen prince😊 Safeenat binta tayi tana murmushi Haka suka isa wajen, a dai dai lkcin fadawa narike dashi xasu wucewa dashi, tafiya yakeyi kamar Wanda akayiwa kaciya, Bilkisu mexatayi inba dariyaba, Shan gabansa tayi tana dariya Tace hiii ✋🏼 yarima kowa kallo yabita dashi, shikuma yaja ya tsaya kasa tafiyar, Taku takeyi cikeda kasaita, gabansa taxo ta tsaya, ta kallesa sama da kasa, can kuma ta kuma tuntsirewa da dariya, saida tagama dariyarta mai isarta, harda dafe ciki Shikuwa ya kulu don ya fahimci bbu wadda yasherya masa wannan abun sai ita, jiyayi kamar ya shaketa ta mutu yakeji Saida tagama dariya mai isarta, sannan ta kallesa tace yarima kake? Ko prince? Yau ina sarautarka take be? Ina mulkinka? Sannan ina qasaitarka? Ashe kai ba namiji bane? Hakan kakeson xama sarki? Waima na tambayeka a wace masarautar akace irinka yana iya mulkin mutane? A wace masarautar akace mutuminda ba jarumiba yana xama sarki? Shi sarki a duk inda yashiga sai a angane yashiga wajen, sabda kwarjininsa da iya takunsa na sarauta, Amma kaifa? meka iya bayan grman kai, da miskilanci dason girma, Kataba ganin inda sarki talakawansa kejin tsorunsa,? Taja wani dugun tsaki, jikake mtsewwwww Xata wuce kenan , taji fadawa na fadin, karya kike yar matsiyata bbu Wanda yadace yaxama sarki sai yarima adnan, don hka xubarda yawun bakinki. Tamaida kallonta ga fadawa, tayi masu kallon sama da kasa, Idon babba na mgna ya kamata kudinga bashi respect, bai dace ina mgna da shuganku kusanya mun baki, Yakama kuje kukuyi ynda ake daraja babba, Kodayake bnga laifinkuba, shugaban naku besan yanda ake mulki ko saurataba bare Ku yan kuransa, Yunkurawa sukayi da niyar ladabtar da ita prince ne ya daga masu hannu, da karfi yace Ku kyaleta✋🏼✋🏼✋🏼 Written by Ummu Safwan Luv u all😘😘😘😘😘 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR... 👑👑👑👑👑👑 𤐽𤐽𤐽𤐊 Writing by Ummu Safwan 07066214433 Pure moment of life writers (P.M.L.) Page 🔟 Kamasa sukayi, suka sanyashi a mota, suka nufi gda dashi, A bakin get direba yayi horn, maigadi ya budemasu get, suka shigar da motar sannu a hankali sbda kar yarima yaji ciyo, parking space suka nufa suka'ajiye motar, fadawa suka nufosa, suka kankamasa sai sannu suketa yimasa. Nuni yayi da hannu, alamar susakesa. sakinsa sukayi, sai sannu sukeyimasa. " tafiya yakeyi kamar wadda akayiwa kaciya, domin shi kadai yasan abunda yakeji a jikinsa. Dakyar yasamu ya shiga gda. Bebi takan kowaba, kai tsaye sakinsa ya nufa, yafada a kan makeken gadonsa, ya kwanta rumda ciki, Sai a lokacin yakejin wasu hawayen wahala nafitomasa, Tunani yakeyi, irin hukuncin da xaiyimata, tabbas xan hukuntaki, hukunci mai tsanani, xan ladab"tardake, wadda ko makiyinki sai ya tausayamki, xanunamki cewa babu wadda ya isa yataba, "yayan sarauta ya kuma xauna lfy, Shikadai yake surutunsa, kamar wani zautance, Bilkisu kuwa yana barin wurin, taja hannun safeenat suna dariya, tana fadamata yanda abun yafaru, sai dariya sukeyi, "Mutane kowa fadin albarkacin bakinsu sukeyi, wa "dansu na jinjina mata, wa "dansuwa na ginta, Mafiyawan masu xagin nata duka matane, wa "danda suka mutu a kan son sa. Yau gdan cike yake da yan"uwa da abokanin arxiki, Domin uwar"gida sarautar mata, wato hajiya nafeesa, ciki kegareta, wata bakwai, amma babu wadda yasani, Domin tana ganin kamar rashin haihuwarta yanada nasaba, ga hajia maryam mahaifiyar adnan. Gashi tadau burin duniya ta daurashi a cikin, lokacinda ta fahimci tana da cikin,sai ta tsiri tafiya garinsu, bata dawoba saida cikin yakai wata bakwai, don hka ko sarki, bata fadama tanada cikiba, sai yau dayakai wata bakwai, Sarki yayi murna sosai, don hka ya gayyato "yan'uwa da abokanen ar'xiki, domin atayashi murna. Ba sarki ba, har maman su adnan tayi murna da samun cikinta, Amma duk da hkan. hajia nafeesa, cewa takeyi, duk munafurci ne, ba"kin ciki takeyi, da cikin. Ita dai batabi takantaba bare tabiye mata. Shine fa, taga shiguwar, Prince cikin fushi, yana tafiya kamar wadda kwai yafashema a ciki, Ai kuwa babu abunda tashiga fadi, sai dan "bakin ciki, mai irin rayuwar uwarsa, yaji labarin inada ciki, shine ya shigo rai "bace, To komai ba"kin cikinka, sai na haifi muslimu a gidan nan, domin shima ya hau karagar mulki, Masifa taketayi ita daya, kamar wata xaranriya, Shi dai prince yana dakinsa, duk abun duniya ya damesa, sbda bakin ciki ko kayan jikinsa be cireba, Sai mganar zuci yakeyi, Kamar ni prince d'an d'an sarki a'ce, wata "yar matsiyata take yiwa abunda taga dama? xunbur ya mike tsaye, kamar wadda wani abu ya tsikara, sai safa marwa yakeyi, Yana tunanin, ita wace ce? Dame take ta'kama? Waye ubanta a garin nan? Dolene nayi bin cike a kanta, domin na tabbatar da ko ita wace ce😡 Koma yayi ya kwanta, rumda ciki, idanunsa sun rikede sunyi jajir , sai tunani yakeyi, ta ina xaifara bincin. Sannan idon yagano asalinta wane hukunci zaiyi mata? Wadda saitayi dana sanin, saninsa, a' rywa Written by Ummu Safwan. Luv u all😘😘 👑 Your 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR.... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan 07066214433 Pure moment of life Writer's (P.M.L) Page 1⃣1⃣ Tunda daga lokacin, Bilkisu basu kuma haduwa, da prince Adnan ba. "Itama hakan yayi mata dad'i, domin tasamu kwanciyar hankalin ga karatunta, Amma duk da hakan, kwana biyu da bata sanyashi a ido ba tajita duk ba dad'e, sai tunani takeyi, "ko lfy ya daina xuwa makaranta? Wata xuciyar kuma nafada mata, kudai abunda taimasa ne, yasanya shi rashin lfy, harya daina xuwa makaranta, "Xaune take ita d'aya tana tunanin prince. gani take kamar abunda taimasa bata kyauta masa ba. Kwance tashi bawuya a wurin Allah. Bilkisu harsun kammala jarabawarsu lfy, kuma suna saran, ayimasu hutu, ranar friday, amma har ynxun bata sanya Prince a i'donta ba, Yau juma'a takasance ranar hutu, Bilkusu da jakadiya suna har had'e kayansu domin tafiya gda, suna kammala had'a kayansu kenan sai Safeenat ta shigo domin suyi bankwana da Bilkisu, Bankwana sukeyi amma kowan censu kuka takeyi, basa sun rabuwa da junansu, "Jakadiya tsaye tayi tana kallonsu, domin kuwa itama sai da suka bata tausayi,kukan da sukeyi na rabuwa da juna, sannan tayi karfin halin yimasu mgna "Kuyi hkr safeena, ai hutun ba mutuwa bane, kamar gobe ne xakuga kundawo. Hka suka 'kare kuke kukensu naxasuyi missing din junansu. Jakadiya ce taja a kwatin kayansu suka nufi tasha, domin shiga motar da xata kaisu yola. Tareda Safeena suka nufo tashar, saida taga tashin motarsu, suna dagawa junansu hanntu, sannan tajuya tanufi gda, ido cike da hawaye, tana mai kewar Bilkisu, Motarsu na dagawa, takira maimartaba ta sheda masa da cewa gasu nan, sun taso yxun. "Maimartaba murna ya shigayi, yatura a kiramasa Ammi mahaifiyar Bilkisu, Shiguwar Ammi keda wuya, yashiga fadamata gimbiya Bilkisu tayomasa waya motarsu ta taso, gata nan isuwa, don haka a shirya mata, duk wani abu da akasan tana bukata, kuma a sanya masu kula da dakinta, su kakkab'e mata kura, a gyramata shi, Ammi murmushi tayi, "Tace angama ranka ya dad'e yadda kace hka xa'ayi. Murmushi yayi ya kalli matar tasa cikin so da kauna, yace don hka nkesonki Ammin yara, domin kinabin umurnina koda kuwa hkan beyimki dadi ba Itama murmushi tayi. tace dole ne nabi umurninka mijina,domin samun farin cikin ka, koda kowa hkan shi xaisanya rugujewar nawa farin cikin, Maimartaba kallonta yakeyi cikin so da kauna , sai jawota yyi a jikinsa, yana sunsunar duk ilahirin jukinta da sha humra mai Kamshi, yasanya bakinsa a nata yashiga tsotsar lamb'anta, yana shafata tako ina a jikinta, bakinsa cikin nata, yake cewa wai meyasa Ammin yara bakya tsofa? kullum sai yarinya nake ganin kina k'ara komawa. " Janye jikinta tayi a hakanli daga nasa, tana kallonsa da murmushi a fuskarta, tace ai kaine baka tsufa, ranka ya dad'e, kullum yaro kake komawa. ko da yaushe dawata salon sabuwar soyayya kake xomun mai rikitani, wai meye sirin? Ranka ya dad'e? Kara jawota yyi a jikinsa yana fadin tafo nafadamki sirrin. kokarin xarcewa,nga sunayi a guje ni Ummu Safwan nabarmasu d'akin don karnaga abunda yafi karfin idona👁, maimartaba da Ammi ba'a tsufa😊 Gimbiya Bilkisu sun sauka lfy, saukarsu kenan, takira maimartaba tasheda masa da sunsauka, Ai kuwa nan take yakira direba yabada umurni da aje da sauri a d'aukota a tasha, Motocine tare da fadawa suka tafo daukarta, ganinta tsaye cikin tasha, saida tabawa fadawan mamaki, lallai samun irin gimbiya Bilkisu sai antona A nan take suka nufota suna kwasar gaisuwa, "Ita kuwa hannu ta d'aga masu, alamar sutashi batason hkan. Mota tanufa suka bude mata kofa tashiga tareda jakadiya, suka nufa gida. Da i'sarsu gida, fadawa sai kwasar gaisuwa sukeyi, wasunsu kuwa sai bngajiya sukeyi mata, wasu nayimata kirari. "Allah yatsare mana ke kinbiya, ya tsare gabanki ya kuma tsare bayanki, barka da xuwa sarauniyar mata Gimbiya Bilkisu mai gadon xinari. Shigarta pallon kenan ta hango, Ammi da Bahijja da kuma prince abdull, sai kallonta sukeyi cikin murna da farin cikin dawowarta, kallo tabi kowa dashi tana murmushi, kowa sai tunani yake a wurinsa xata fara xuwa. Ita kuwa tayi tsaye, tak'i k'arasa shiga cikin pallon, b'ata fuska tayi tana kallon kowa, "Suma ita suke kallo suga a wajen waye xata fara xuwa. A can ta hango maimartaba na sakkuwa. ai kuwa a guje tanufesa tana dariya da murna tanufesa, ta rungomesa. Shima sai dariya yakeyi cike da murnar ganinta. Kowa sai mamaki yakeyi, musamman Prince Abdull dayasan tafi shakuwa dashi a kan kowa a gdan. Writing by Ummu Safwan luv u all😘😘 👑 👑 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR.. . 👑👑👑👑👑👑👑 𤐽𤐽𤐽𤐊 Writing by Ummu Safwan 07066214433 Pure moment of life writer's. ( P.m.l) Page1⃣2⃣ Kowa kallon mamaki yabita dashi, musamman prince Abdull, da ya sheryamata kwarya kwaryar walimar dawowarta. A nan me martaba yabada umurni da akawowa Gimbiya Bilkisu, Abubuwan motsa baki, a nan take a kacikawa gimbiya gabanta da abubuwan ciye ciye. Gaba dayansu sarki yabada umurnin duk su sauko a'ci abinci gaba d'aya. Kowa ya sauko, a ka xunxuba abincin, kowa ya faraci, amma bnda gimbiya Bilkisu, Maimartaba ya maida kallonsa gareta. "Yace gimbiya meke faruwa ne? Ko abincin ne bakyaso? Ynxun nasanya akawomki wadda kike bukata. "Turo Baki tayi, tana shagwaba, ni Abba lkcin cin abincina baiyi ba, tadiba agogon dake daure a hannunta na gwal, a shagwab'e tace Abba dibafa kagani ynxun 6:30 kuma Abba kasan sai 7:00 nakecin abinci. Maimartaba yayi murmushin jin dadi, " yace tabbas gimbiya hakane. na manta,Allah yayimaki Albarka. tayi dariya tace amin Abba nah. Ta maida kallonta ga Bahijja "tace Anty Bahijja dake da yaya Abdull naga kunyimun k'iba dayawa, gaba dayansu suka sanya dariya. Sannan tamike tace "Ammi bara nayi wanka kafun nashirya lokcin cin abincin nawa yayi. Gaba dayansu, Kallo suka bita dashi, suna mamakin tafiyarta makaranta be canza mata rayuwa ba. Kai tsaye d'akinta tanufa, mamaki tashiga yi, ganin ancanza mata komai na d'akin, murna tashigayi a Zuciyarta tana godewa maimartaba domin tasan shine yasanya ai'mata komai, domin yafison a koda yaushe yasanyata farin ciki. K'arewarta wanka keda wuya, yyi dai dai da lokacin cin abincin nata, a gurguje ta shirya cikin wani matirial, pink&blu. Yaimata kyau sosai. Sankowa takeyi sannu a hankali kan bene, domin ta halarci wurin cin abinci, ta taran da Bahijja, da kuma maimartaba zaifita fada, Kallonsu tayi gaba dayansu tayi murmushin jin dadi da farin ciki, yau gata a gida, a gaban iyayenta da kuma 'yan uwanta. Maimarta ne yayi gyaran murya yace "gimbiya Bilkisu anfito? Murmushi tayi, ta sunkuyar da kanta k'asa, tace Allah yakara maka lfy, nafito domin naci abinci, na huta, Ganin fitowarta yasanya maimarta komawa ya xauna, yafasa fita fada. Sai kallon gimbiya yakeyi yana murmushi, domin duk a cikin 'ya 'yansa Allah yafi d'ora masa son gimbiya Bilkisu, ga biyayya, ga kuma kyauta, bata kyamatar talakawanta. Bahijja tayi kyaran murya, tace "yauwa Bilkisu, jiya a masarautar kano sun aikowa da Abba sa'ko, akan cewa matar sarki Bashir, tanada ciki har natsawon wata bakwai. Bilkisu batace komaiba, face ya mutsa fuska da tayi. tace "mamansu fadila? Ko kuwa wannan jarabanbar matar tashi? Gimbiya Bahijja ta kalleta tayi murmushi, tace "ba mamnsu Fadila ba. d'ayar. "Kice jarabanbar kenan. Ita dai gimbiya Bahijja komai batace ba, domin idon da sabo, tasaba jin irin wad'an magan ganu, a bakin gimbiya Bilkisu. domin tuntana k'arama, idon sukatafi da ita can, kusan kullum saitasha doka a wurin Hajia Nafeesat, tana dukanta tana xaginta, tana cema mai bak'in hali irin na mahaifiyarta. Shine mafarin tsanarda tayiwa Hajiya nafeesat. dalilin da yasa batason xuwa gidan kenan. Don ita harga Allah ta manta dasu. Koda taje kano karatu gaba d'aya ta manta da sunada wata alak'a a tsanin masarautarsu. Gimbiya Bahijja tace "har Abba nafad'in muje tare dake, kinga Idon hutu ya k'are, kinfuta da zuwa da jakadiya sai dai kawai ki xauna can gidan. Tunkafin tarufe baki,tace " taf. Allah ya kiyaye ni. Tana fad'in hkan, kamar tayi kuka, a nan kowa yasanya dariya harda maimarta, yace karkiyi kuka gimbiya bbu wadda zai tilasta maki abunda bkyso, Karkiyi kuka share hawayenki. Murnushi tayi tace "ngd Abba nah Dariya tabawa kowa, daga nan kowan nensu yatashi yanufi d'akin barcinsa. Kwance tashi asaran mai rai. Gimbiya Bilkisu har ta kammala hutun ta. Shiri takeyi domin komawarta mkranta. Maimartaba ne ya aiko kiranta. Ajiye kayan sake han nunta tayi, tanufi wurin maimartaba, domin jin kiran dayake mata. Gurfane take gabansa ta sunkuyar da kanta, kasa "Allah yataima keka, Allah yak'ara maka lfy gani, naji ance kana nemana. Maimartaba yayi kyaran murya, yace "Gimbiya Bilkisu nakiraki ne domin na shaida maki cewa, tareda Antynki Bahijja xaku tafi. domin zataje tadiba lfyar Hajia Nafeesat, sbda kinsa zumuntar dake tsakanin mu da sarki Bashir. Ta d'ago kanta cikin biyayyah ta kalli maimartaba "Abba ba wai zank'ibin umurninka bane a'a ba hakan nake nufiba. sai dai Abba kasan a motar haya xan koma, kuma ita Anty Bahijja bata shiga motar haya Abba, Banason mutafi tare da ita a motar gida. yin hkan shi zaisanya agane koni wacece,kuma banason abunda zaisanya a gane ko ni wacece Abba kadiba mgnata. Ta kuma durk'usawa, "tuba nakeyi Abba idon nab'ata maka rayuwa kayi hkri.👏🏼 Kallonta yakeyi, yana murmushi jina jinjinawa hali irin na Bilkisu, Yace "karki damu 'yata. Nasan bakifad'i hkanba domin kib'atamun rywaba. Tashi kitafi Allah yayimki Albarka. Tace " Amin Abba. Ta koma taci gaba da shirinta domin komawa makaranta Writing by ummu Safwan luv u all😘😘 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR.. 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan 07066214433 PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S this page is dedicated to my lovely doughter Fareeda shu'aibu Jos, Allah yabar k'auna, luv u so much😘😘😘😘 Sarki Bashir mahaifinsu Adnan, da Ammi mahaifiyarsu Bilkisu uwa d'aya Uba d'aya ne," Kada ku manta da Ammi mahaifiyarsu bilkisu 'yar sarki ce," da masarautar kano. da masarautar yola. suna da kyan kyawar fahimta." da sarki Abdulraham, da Sarki Bashir abokanen junane." don hka sarki Bashir yabawa sarki Abdulraham Auren k'auwarsa Ammi," Kunji alak'ar zuwan Bahijja garin kano," Amma Bilkisu da Adnan babu wadda yasan juna a tsakaninsu. sabda tuntana k'arama tadaina xuwa gidansu saboda jininsu be had'u da hajia Nafeesa ba." Motocine birjik harabar gidan, za'ayiwa gimbiy Bahijja rakiya, kwaliya tayi kalar ta gidan sarauta." tasanya alkimba, sai tafiya takeyi cikin k'asaita da mulki," Fadawa kuwa sai zuba mata kirari sukeyi," Ammi ce a gefenta, tarakota,sai jamata kunne takeyi, tace "Bahijja kikula da kanki, kiyi taka tsantsan da mutanen gidan, domin kinsan xaman da sukeyi da hajiya nafeesa, kiguje abunda xai kai ya komo a gdan," sannan kizama maiyiwa kowa biyayya, musamman hajiya nafeesa daxaki tafi wurinta," Bahijja tayi murmushi, tace "Ammi kada kidamu insha Allah babu abunda zaifaru. kinsan tsuhuwa mai ran k'arfe Addah tana nan bata mutuba. don hka bazan samu matsala da kowaba a gidan ba har naje nadawo," Ammi tayi murmushi, tace "nayarda dake Bahijja, Allah yatsareku ya kuma kaiku lfy, Bahijja tace "Amin Ammitah." tashiga mota suka suka tafi," Gimbiya Bilkisu tareda jakadiya sun sauka lfy." Saukarsu gda kedawu Bilkisu takira wayar Safeenat tafad'a mata tadawowarta makaranta. Safeena kuwa tashiga murna da jin dadi, domin tayi missing din babbar k'awarta Bilkisu." Ranar Monday, takasance kowa ne d'alibi sauri yakeyi domin halartar shiga Aji, gudun karsuyi latti," Bilkisu ce tareda Safeenat tafiya sukeyi cikin sauri, domin su shiga Aji, kar malam yariga su shiga." Tafiya sukeyi sai ganin d'alibai sukeyi suna nunasu da hannu, Safeenat bata lura da hkanba Bilkisu ce kawai talura. maza da mata kowane nunansu yakeyi, Bilkisu ce tayi k'arfen halin yin mgna, tace "sister lfy naga kowane sai nunamu yakeyi da yatsa.👉🏻👉🏻 Safeenat takai kallonta a gun mutanin taga tabbas hakane nunasu akeyi. tacewa Bilkisu, "bara ga sister zainab a can xaune barana tambayeta kowani abu ke faruwa bamu saniba." Ai kuwa kafin ta rufe bakinta, sai ganin prince Adnan tayi a gabansu. Kallon Bilkisu yakeyi sama da k'asa, sannan yace mata "hiii. y'ar matsiyata, to gani naxo gabanki." xanyimki wulak'ancen da babu wadda ya isa yarama maki a makarantar nan." xan wulak'antaki wulak'anci mai tsanani." kina tsammanin Zaki tab'a yarima d'an sarki kuma kikwana lfy?" to k'arya kikeyi 'yar matsiyata." kinsanyani jinya ta tsawon sati biyu,ke kuma zansayaki ta shekara d'aya." sannan daga k'arshe nayi amfani da mulkina da sarautana nasanya a koreki a makarantar. Ba kuma a hka zanbarkiba har saikin d'an d'anni azabar bauta, bauta kuma irin ta k'as k'antun bayi." Zan nunamaki babu wadda isa yaja da yarima Adnan ya kuma zauna lfy." Kinjawa kanki, kin kuma jawa iyayen, domin harsu bazan barsuba, har sai sunyi nadamar haihuwarki a rayuwarsu." Yana kaiwa nan, yayi nuni da hannu. a nan take fadawa suka zagayesa," Safeenat ce hankalinta duk yatashi, tashiga magiya tana bashi hakuri." Bilkisu dake tsaye idanunta sun kad'e sunyi jajir, bakomai take tunaniba illah tayi lorzing din darasinta na yau, kuma gashi yau Monday. Tajuya ta kalli Safeena sai faman bashi hakuri takeyi amma yayi beres da ita.' su kuwa d'alibai da fadawa duk sun xagayesu, saikace wad'anda sukayi sata," Ai kuwa rayuwarta ta kuma b'aci, a nantake ta dokawa safeenat tsawa. Tace "ya isa Safeenat, kidaina bashi hakuri, yazo yyimun duk abunda yagadama." Tunda anfad'a maka sarauta haukace." Ko anfad'amaka, tunda kana yarima d'an sarki kataka kowa yadda kaga dama." To k'arya kakeyi, babu wani abu da ka i'sa kayimun," Sanan kuma babu wata masarauta da ta i'sa nayimata bauta." Jinya kuma bakayi komaiba". Don sai nasanyaka kayi jinyar shekara 10 kana kwance." fadawa sukace "karya kikeyi 'yar talakawa baki isa kisanya yarima yayi jinyaba." juyawa tayi ta kallesu sama da k'asa, ta xubar." Sannan Tajuya ga Prince Adnan tace masa, a hkan kake tak'ama da mulki?" To tabbas baka cancanci kazama yarima ba." Kaje ka diba kundin tsarin mulki a chapter 9067 zakaga ynda ake tafiyarda mulki, ba irin naka narashin adalciba, nason kataka talakawanka yanda kaga dama." Kallonsa takeyi ranta a b'ace." Tace koda yake banga laifinkaba idon nayi tunanin rashin ilimi ne da jahilci ke d'awainiya dakai," don hka babu abunda kake iya yimun, tana kaiwa nan taja wani dogon tsaki, ta tufa masa yawu a fuska, taja hanun safeenat suka bar wurin," Kallo yabita dashi, yashiga goge yawun da ta tofamasa a fuska, yana mamakin ta yadda takecin galaba akansa." Fadawa xasuyi yunk'urin rek'eta prince ya d'aga masu hannu alamar sukyaleta." Tonima dai ganin hakan yasa nayi saurin barin wurin, kar prince yasa a suburbud'e🏃🏼‍♀🏃🏼‍♀ Writing by Ummu Safwan luv u all 😘😘 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR..... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 writing by Ummu Safwan 07066214433 PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S kinwuce k'awa. Kuma kin wuce aminiya. kinzama 'yar uwa a gareni." ZAINAB ALIYU MAIRIGA (ZEETAH) ALLAH yabar k'auna. hard'iya, da jikoki." Luv u so much😘😘😘😘😘 Page1⃣4⃣ Adnan tsaye yakasa tafiya." Duk inda Rayuwarsa take tab'aci, jikinsa har rawa yakeyi," Gaba d'aya jijiyoyin kansa duk sun firfito. Idanunsa sunyi jajir." Ganin halin dayake cikine yasanya, fadawansa sukayo kansa." suka kankamasa, sukasanyashi a mota, suka nufi gida dashi." Dashigarsu gidan. bejira akabud'e masa mota yafitoba." dakansa yabud'e yafito, sai wani cincira yakeyi, kamar wadda zai tashi sama." Dak'yar yasamu isa d'akinsa." A kan makeken gadonsa ya kwanta, sai ajiyar zuciya yakeyi. yana tuna fuskar Bilkisu lokacin da take tufamasa yawu a fuska, a gaban bainar jama'a, kuma a gaban fadawansa." Zunbur ya mik'e tsaye." Sai safa da marwa yakeyi, yana tunanin, waishi kamarsa prince." ace wata y'ar matsiyata, harta samu damar fad'amasa mgna." Bakinsa yacije ya kaiwa gado daushi." " impossible. bazai yuyuba." Yazama dole nasan ko ita wacece?." Waye ubanta?." a fad'in duniyar nan." dame take tak'ama?." Dolene nasanya a abincika mun asalinta domin nasan ko ita wacece?" Sanan na d'auki kwankwaran mataki a kanta." Kai tsaye toilet yashiga, domin yai wanka koda zaiji sanyi avrayuwarsa." Gimbiya bahijja sun sauka lafiya." Motocinsu ne, ke tsayawa a harabar gidan sarkin kano." Lokacin, Yayi dai dai da fitowar, yarima Fahad da prince Adnan zasu fita." Tsayawa yayi yabi motocin da kallo, domin a xahirin gskya kowaye a cikin motar yabashi sha'awa. prince Adnan yasaki baki yana kallon waye zai fito a cikin motar." yanayi motocin, da kuma yanayin wadda ke cikin motar, tabbas yasan yanaji da mulki da saurata." Sai yadinga maganar xuci, inama shine a cikin wnn daular." Sai mgnar Bilkisu tafad'o masa a rai." datake cewa. "Idon mulki kake tak'ama dashi." to kasani, mulkin wata masarautar, yafi mulkin masarautarku." Idon kuma sarauta kake tak'ama da ita." To kasanya a ranka sarautar wata masarautar tafi sarautar masarautarku." Ganin wad'an nan motocin kawai ya i'sa, yabawa kansa amsar, maganar da Bilkisu tafad'a masa." Yarima Fahad yanufi motar da murmushin sa, a kan fuskarsa, motarda gimbiya Bahijja ke ciki, yanufa, Domin shi tun shuguwarsu, yagane tambarin masarautar yola." Domin yana yawan zuwa yola sada xumunta." Allah yayiwa yarima Fahad son 'yan uwa, da kuma sada xumunta." Sab'anin prince Adnan, daba kowa yasaniba a cikin 'yan uwansaba." Prince Adnan kuwa tsaye yayi yana kallonsu. Yaga waye zaifito a motar."🙊 Lokacin gimbiya Bahijja, fadawa suka bud'e mata mota." fitowa tayi, cikin shiga ta alfarma, wadda tafito mata da kyanta, da kuma mulkinta, fitowa tayi cikin k'asaita da i'sa da kuma mulki." sukuwa kuyanginta mata sai fifita sukemata suna jeramata sannu, had'ida yimata kirari." Yarima Fahad naganin ta, ya shedata, domin shi rabonda ya ganta, tun lokacinda yakaiwa Ammi wata Zayara shekara shidda da suka wuce." Itama hakan. taganesa, sai kawai tasakar masa murmushi tanufosa." Cikin k'asaita, take mgna, "yaya kafa ganni amma ka kyaleni bakaje kataroniba." Shima murmushi yayi, yace "gimbiya Bahijja barka da xuwa." Bagashi natafo nayiwa k'aunata oyoyo ba." Gaba d'ayansu sukasanya dariya." prince Adnan dake tsaye yana kallonsu, yakasa k'arasawa a inda suke, sai k'okari yakeyi yaga fuskar kowace Fahad ke mgnada da ita." lura yayi da fuskar, Ai kuwa a take gabansa yafad'i." Domin yarasa a inda yasan wannan fuskar." Kuma tanayimasa kama da, wadda yasani, da fuskar." Bekawo Bilkisu a rywarsaba, domin, yasan ita bakowa bace face 'yar matsiyata." bare yayi tunanin ta had'a wata a lak'a da masarauta." Yarima Fahad ne yakatse masa tunanin dayakeyi, yace "Adnan baka ganeta ba ne,?" Katsaya kasaki baki, da hanci , kana kallon mutane." Sai a lokacin ya k'araso a inda suke, yace "yaya naganeta mana, ba Bahijja bace 'yar gidan Ammi?" Yace "itace shine bazaka gaida ita ba?" Kuma bazaka kirata da Anty ba." Sai dai Bahijja kai tsaye?" Yanayimasa mgna amma rik'e yake da kunensa." Yace "wayyo yaya sakarmun kunne." Amma fa nga sati d'aya kawai tabani." Shine zance mata Anty." Kuma fa dataxo kai, d'aya tayiwa mgna. Ni ko kallona batayiba." Ya kuma jamasa kunne." Yace " maza ka gaida ita." kace Anty ina wuni.sannan zan sakarmaka kunne." Yace "to Anty ina wuni." Bahijja tayi dariya cikin k'asaita, tace "lfy k'alau d'an k'anena." Gaba d'ayansu suka Sanya dariya, suka d'unguma sai fadar maimartaba." , amma banda prince Adnan domin yanada muhimmin abunda xai aiwatar yau d'in nan UMMU SAFWAN 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASAUTAR... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan 07066214433 Pure moment of life writer's 1⃣5⃣ A guje yashigar da motarsa cikin makarantar, bexame a ko inaba sai ofishin shugaban makarantar. Betsaya neman ixininba , kai tsaye ya afkamasa batareda sallama. Malam Sanusi dake xaune a kan kujerarsa yana rubuce rubucen takardunsa. Sai ganin prince yayi a gabansa ." Abun yabashi mamaki matuk'a, ko dadai yasaba da rashin sallamar prince idon xai tafo wurinsa, shima abun yana damunsa sai dai ba yadda zaiyi idon yanason yaci gaba da aikinsa." Kallo yabisa dashi yana murmushin dole yaimasa nuni da hannu, yace "zauna mana yarima." Anan Adnan ya maida kallonsa a kujerar da malam sanusi yanuna masa domin ya zauna." Yaja kujerar ya zauna, cike da i'sa da k'asaita, Ya maida kallonsa a wurin shugaban makarantar, Yace " wurinka nazo. Inason kayi mun aikin kud'i, tun daga miliyan d'aya har xuwa miliyan goma Idon kuma kud'in sunyima kad'an, kana iya kafad'i konawa kake buk'ata, xan iya Baka, idon har kacika mun burina." Malam Sanusi yayi murmushi yace "fad'i buk'atarka ina saurarenka Prince. Prince Adnan yace " wata yarinya nakeso a kora, a makarantar nan, idon akayimun hka, nayima alk'awari duk abunda kake buk'ata zanyima, komai girmansa. Malam Sanusi ya kalli prince yayi murmushi yace "idon wannan ne bakada matsala prince, fad'amun wacece?" Kuma meye sunanta?." Prince yace"Sunanta Bilkisu Abdulrahaman yola Jin prince ya ambaci sunan Bilkisu, yasanya malam Sanusi yayi saurin kallon prince a raxane, Yace "a gaskiya wannan yarinyar bata koruwa a makarantar nan. Prince najin hka, a nan take ya canxa fuska, yace "saboda me bata koruwa?" Ita wacece?" Kuma d'iyar waye?" Waye ubnta?" Duka ya jeromasa wad'an nan tambayoyin. Malam Sanusi shuru yayi, yana tuna abunda sarki Abdurhaman yafad'a masa gameda Bilkisu, Ya d'ago kansa ya kalli Prince yace "kayi hakuri prince bawai don nak'i aiwatar maka da buk'atarka bane, a'a, ina mai Neman afuwarka, akan wannan buk'ata taka, sai dai idon zaka canza da wata zan iya aiwatar maka da ita, amma banda wannan. Prince ya kalle malam sanusi, ransa a b'ace, yace "tambayarka nayi waye ubanta?" Dabata koruwa a karantar nan?" Malam Sanusi yace "gaskiya bansan kowaye ubntaba, don hka kaje kayi bincike koda xaka samo labarin ubnta ko waye shi. Bai kuma bi takan malam Sanusi ba,mik'ewa yayi, yafito ofishin a fusace, anan ya had'u da Abdullah abokinsa, yace " waye yatab'a mazaje?" Prince yyi murshin da yafi kuka ciyo, yashiga fad'awa Abdullah ynda sukayi da malam Sanusi, Ya kalli Abdullah yace. Abdullah inason kabin cikomun asalinta dana iyayenta, Abdullah yace " bakada matsala a kan wannan." Prince yayi murmushin jin dad'i sannan yashiga motarsa yawuce gida." Bahijja zama yayi dad'i a wurin hajia Nafeesa, Zamane Wadda take taka tsantsan da abunda zai b'atawa hajiya nafeesat rai, Domin kuwa Bahijja akwaita da gudun zuciya, gata batada yawan magana, idon safiya tawaye abunda ke gabanta shitakeyi, tana gudun zuciyar hajiya nafeesat. Yarima Fahad kuwa bayada wurin zama yanzun sai b'angaren hajiy Nafeesart, Domin sunshak'u da Bahijja, Shak'uwa mai tsanani har yakai baya iya cin abincin kowa a gidan sai wadda Bahijja tadafa masa, Shak'uwa mai tsakanin tashiga tsakaninsu har yakai kowa a gidan yanajin dad'in kasancewarsu a hkan, Musamman maimarta sarki Bashir dayake addu'a Allah yasanya soyayya ce a tsakaninsu. Domin hakan shi zai k'aramasu dankon zumunci tsakaninsa da sarki Abdulraham." Wani yammaci ne, Bahijji tafito domin shak'atawa a nan harabar gidan, Zama tayi akan kujera, tana karatun mujalla, saitajiyo k'amshin turaren Fahad a bayanta, Juyawarda zatayi sai ta ganshi ya tsura mata ido ita kawai yake kallo, Ganin da tayimasa yana kallonta yasanyata jin kunya, ta sunkuyarda kanta k'asa Shikuwa ya zagayo inda yake fuskantarta, yace, "gimbiya barka da hutuwa sarauniyar mata. Kunyace ta lunlubeta ta rufe fuskarta da jaridar dake hanunta tace " yawwah yarima Allah ya taimakeka ya kuma tsare mana lafiyarka. Murmushin jin dad'i yayi, yasamu d'aya daga cikin kojeran ya zauna, suna fuskantar junansu, Yace "gimbiya Bahijja kinkosan abunda ke tafe dani a daidai wannan lokacin?" Tayi murmushi tace, " ranka ya dad'e bansaniba, amma kunnuwana, saurarenka suke, suna jiran suji abunda zaifito daga daga bakinka, Yayi gyaran murya, yace "Bahijja tun lokacinda nasanya idona a kanki naji nakamu da soyayyarki. a kullum dake nake kwana dake nake tashi a rywatah, Bahijja kitaimakamun ki karb'i soyayyata, idon kikayimun hkan zanji dad'i a rayuwata." Magana yakeyi kanta a sunkuye yake, duk kunya takamata musamman dayace sonta yakeyi, Ganin tak'i kulashi, yasanyashi sauka daga kan kujerar dayake zaune, ya runsuna k'asa ya tallabo fuskanta da tafin hannunsa, ya tsura mata ido, cikin shauk'in so da k'auna. "Bahijja magana nakeyi amma kink'i kulani, kodai bakya sona ne?" Kasa had'a ido tayi dashi, sai dai ta kuma sunkuyar da kanta k'asa, tana maijin kunya. Yace "Bahijja ki amsa mun maganata koda zanji sanyi a rayuwata. Rufe fuska tayi da tafin hannunta, Yin hkan datayi saida abun yabashi dariya. Yace "yanda kike tafiyarda da rayuwarki, Bahijja kike k'ara burgeni, nakejin sonki a rayuwata, Bahijja ilove you. Ki taimakamun kice mun I love you, yin hkan shizainuna mun nasamu karb'uwa a rayuwarki. Mik'ewa tayi tsaye, rufe da fuska, tace " Fahad I love you, I really luv u , Tana kai nan taruga a guje tabar wurin Murmushin jindad'i yabitadashi, tak'ara shiga ransa domin yanason mace mai alkunya. A hka dai soyayya mai k'arfi tashiga tsakanin yarima Fahad da gimbiya Bahijja." A b'angaren prince Adnan kuwa, bayan kwana biyu dayin mgnarsa da Abdullah, saiga Abdullah yakira shi a waya, yake shedamasa dacewa ya binciko masa ko wacece Bilkisu, Murna yashigayi sukace sai sun had'u a makaranta sauran bayani A gurguje yashirya domin tafiya makaranta, sauri yakeyi domin yasamu abdullah yafad'a masa wace Bilkisu?" A makarantar yasame Abdullah a tsaye yana jiransa, k'arasowa yayi a kusa dashi suka tab'a suna kiran sai maxaje, Prince yace to ya Abdull bani labarin 'yar matsiyatar nan, Abdullah yace "wai kasan ko d'iyar waye?" Prince yace "ina zansani saika fad'a Abdullah yace to bad'iyar kowa bace face d'iyar matsiyata, kuma talakawa ne, nabugawa a jarida😊 don ance ubnta yama mutu, basuda kuwa,daga ita sai uwarta suke zaune a gidansu, Don hka nake baka shawarar kadaina wahalarda kanka a kan 'yar matsiyata, kafita daga harkanta kashareta kawai, tunda kafahimci ita bakowa bace, Prince yayi dariyar mugunta, yace gud story naji dad'in wannan labari Abdullahi.kafin narabu da ita saina nunamata kuskuranta, kuma sai nunamata yanda xata dinga girmama shuwa gabanni, musamman sarakuna, da kuma 'ya'yan sarakunan." UMMU SAFWAN 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 writing by Ummu Safwan PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S Page 1⃣7⃣ Gudu yake kamar Zaitashi sama, sai tunanin marin da Bilkisu tayimasa a gaban bainar jama'a kaiwa sitiyari mota duka yayi ya burxarda da wani iska mai zafi a bakinsa, idanunsa sunkad'e sunyi jajir. Sai gudu yake zubawa a kan titi, ganin gudun dayake ba'a hankanlinsa yakeyinsaba yasanya Abdullah yayi k'arfin halin yimasa magaba, "don Allah prince katafi a hankali mana, kadiba ga yanda jini yake zuba a k'afarka, duk kawani fita hanyacinka akan wannan matsiyaciyar yarinyar, wai ynxun ina muka nufa ne kabiyo ta wannan hanyar."? Betankawa Abdullah ba, sai gudu yake shararawa, Abdullah duk ya tsorata da ganinsa cikin wannan halin. Sai ganin yayi. yayi parking a dai dai k'ofar gidansu Bilkisu, waya yad'aga yakira fadawansa, yayi masu kwatancen a inda yake suzo susamesa. Ya mayarda kallonsa ga Abdullah yace, "yau zannuna mata na i'sa nakoresu a garin nan,kora ta wulak'anci, kuma zan a zabtar dasu har saitayi nadamar marina datayi a gaban bainar jama'a, Itama zan wulak'antata kamar yanda tayimun a gaban bainar jama'a. Yana rufe bakinsa saiga fadawa sun iso kowanesu jira yake abashi umurni. Runsunawa sukayi suna kwasar gaisuwa, kallo yabisu dashi d'aya bayan d'aya, yayi masu nuni da gidansu Bilkisu, Yace "kushiga gidan nan kufitomun da duk wani abu dake cikin gidan nan, tareda bil adaman dake rywa acikinsa, duk a fitomun dasu yanxun nan." Fadawa suka afka gidan, suka tararda jakadiya zaune tana yankan a aifa, sai ganin fadawa tayi gabanta, kallonsu tashigayi cike da mamaki, ita dai tasan ba fadawan masarautarsu bane, tomeye had'insu da wad'an nan fadawan? Tashiga yiwa kanta tambayoyi. Saiji tayi anwatso mata a kwatin kayansu a k'afa, cike da mamaki take kallonsu tana fad'in "lfy"? Meyafaru"? Me mukayumaku"? Basu saurare taba sukaci gaba watso masu kayansu a waje." Bilkisu kuwa na makaranta, batasan abunda ke faruwaba. Kuka takeyi, safeenat sai hakuri take bata, gameda abunda prince yayi mata. Mekewa tayi tsaye cikin yanayin damuwa tace sis zantafi gida kaina ke yimun ciyo, bazan samu damaryin test d'in nanba domin kona tsaya bazan iya rubuta komaiba. Safeenat tace "sis Allah ya sauwak'e, idon kikaje gida kisha magani. Ynxun da munfito gani nan zuwa naga jikin naki. Bilkisu tace "to sis ngd saikin shigo." Tawuce tatari mai adai2 sahu yakaita gida. da shigarsu kwanar unguwarsu ta hango mutane, sunyi cincirundo a k'ofar gidansu mamaki tashigayi tana tambayar kanta lfy"? Taka mutane haka a k'ofar gidansu? K'arasawa tayi domin ganin me kefaruwa, sai ganin kayansu tayi anawatso masu a kofar gida, Jakadiya sai kuka takeyi tanabada hakuri amma basu saura ra mataba, Bilkisu nazuwa wurin gaba d'aya kallo yadawo Kanta, ganin fadawan prince tabawa kanta amsar wadda yasanya suyimasu irin wnn wulak'ancin, batabi takan kowaba sai wurin jakadiya tanufa dake durkoshe tanabawa fadawa hakuri, Durkusawa tayi tad'ago jakadiya tsaye tace "Ammi meye abunbasu hakuri a ciki? Ki kyalesu kawai suyi abunda sukeso. Tana mgna amma idanunta sun cika da hawayen bak'in ciki. Yau ita gimbiya Bilkisu itace ake wulak'antawa a gaban bainar jama'a😭 Tana rungume da jakadiya suna kuka." sai tab'i taji anayi a bayanta, juyawarda zatayi ganin prince tayi tareda Abdullah sunayimata dariyar k'eta. Kallo tabisu dashi sama da k'asa, Prince yace " ni nasanya a yimaku hakan, domin bana muradin ganinku a k'asata, bakeba ko mai kama dake nagani saina sanya ankoreta a garin nan, bareke. Na tsaneki banason ganin fuskarki bare mai kama da fuskarki. Kallon tsana tabisa dashi, tana mai zubarda hawaye, tace "banada niyar mugunta amma kaine mutum na farko da zansanya a axabtar dashi a zaba mai tsanani, banada niyar amfani da damata domin wata manufa marasa kyau, amma Kaine mutum na farko dazaka sanyani yin hkan, Kasani na tsaneka tsanawa mai tsanani. Ka wulak'antamu a gaban bainar jama'a kaima ka saurare naka hukunci gobe. Tana kaiwa nan Safeenat tafito cikin a dai dai sahu, ganin Prince tsaye tabawa kanta amsar tambayar dazatayi, Bilkusu tayi karfin halin yimata mgba tace sis tsayar mana da mai a daidaita karya tafiyarsa. Tsaidashi sukayi takama hannun jakadiya tasanyata a ciki, sanan tadawo d'aukar kayansu, ba komai tad'aukaba sai jinkar takardunta, sai kuma a kwatin kayansu, tasanya a bayan adaidai ta. Mutane sai kallonta suke suna mai tausaya mata. Dawowa ta kuma kiyi, tanufi gefenda makwanciyarta take tsaye tana zubarda hawayen tausayinsu domin sunyi matuk'ar sabawa da ita Cikin yanayin kuka ta nufo Bilkisu ta rungumeta tana kuka, Bilkisu tayi k'arfin halin yimata mgna, tace "Hajjah daina kuka zandawo gareku bada jimawaba, abunda nakeso dake yanxun kisamu yara sukwashe maki duk wani abu dake wurin nan, nabaki shi kyauta, sanan ta Nuna wani k'aton frege tace wanan kuma a kai sa gidan liman nabasashi." liman dake tsaye cikin yanayin tausayi yanufota yana godiya, domin tun zuwan Bilkisu a unguwar duk ranar juma'a saitasanya ayimasu abincin sadaka duk wanda yazo sallah a masalancin to saiyaci abincin Bilkusu yana mai sanyamata albarka, sannan shima liman d'in duk zai sallar juma'a dasabon d'unki yakeyi wadda Bilkisu take d'unka masa. Abunda yasa suka saurarawa wadda yayi mata hkan, ganin fadawa dasukayi da kuma Prince da ke tsaye domin sunsan halin prince ba imani ke garesa ba. Sanan tanuna wasu durum2 na ruwa tace liman a kai wad'an nan masalanci a dinga zuba ruwan alwala." Tana kaiwa nan tajuya tanufi wurin prince dake tsaye yana kallonta sai a lokacin yafara tausayamata, tanuna masa hannu tace" kasaurare hukuncin da zanyi maka gobe dakai da duk wasu magoya bayanka." Tabarshi nan a tsaye tashiga a dai2 ta suka nufi gidansu sakeenat." Ummu Safwan 😘😘 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAURAR.. 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S Page1⃣6⃣ Gimbiya Bilkisu ce kwance a kan makeken gadonta, tana xubar da hawaye, tana tuna irin wulak'ancinda prince Adnan yake mata, a bainar jama'a, to ita metamasa? meta taremasa a rayuwarsa?" To tabbas idan befita rayuwartaba sai yayi nadama, a rayuwarsa." domin zatayi amfani da mulkinta da sarautarta tasanya a azabtar dashi,axaba mai tsanani." A haka tak'arasa kukanta har b'arci barawo ya saceta." Shiri takeyi domin tafiya makaranta, yau Monday, test kegaresu maizafi, domin test d'in darasinda zasuyi malamin ba sauk'i ke garesa. A gurguje ta kamlla shirinta tafito, domin tayi breakfast. Safeenat sai wayatakeyi mata da tayi sauri lokaci yakusan k'orewa. Fitowa tayi tana shedawa jakadiya, tafiyarta. Jakadiya sai addu'a takeyamata, tareda kirari Murmushi Bilkisu tayi tace "jakadiya bazaki dainaba kenan. Tayi tafiyarta." A makaranta tasame safeenat tana jiranta domin saura binti 10 sufara test d'in, samu wuri tayi tazauna a kusa da safeenat, Bilkisu tace "sis yau makara nasoyi. Allah kawai yatsare danayi loosing din test d'in nan. Safeenat tace baki kwanta dawuri bane sis, kina can kina tunanin masoyinki da ke yola, tana fad'a mata hakan ne cikin yanayin wasa, Bilkisu takai mata dukan, wasa tace "Allah yatsareni aini banada saurayi. Ke banma tab'ayin soyayya a rywataba, saboda ni har ynzun banga namijin da yayi dai dai da tsarin rayuwata ba." Safeena tarik'e baki🤔 tace "keko sis wani namiji ne wannan kikeso ki aura haka? Bilkisu tace wannan nabarwazuciyata." tashi mutafi kinga ga uncle can na hango zai shiga class kinsan halinsa idon ya rigamu shikenan munyi loosing d'inta, muyi sauri murigashi k'asarasawa." Suka mike suka nufi ajin. Tafiya sukeyi wadda zata sadasu ajin nasu, Bilkusu saiji tayi ancire mata hijabi daga bayanta, kankame jikinta tayi cikin jin kunya. tayi tsaye wuri d'aya, juyawa tayi domin ganin waye yacire mata hijabi, sai ganin prince tayi a tsaye tareda k'awayensa, yacije baki yana murmushin mugunta, k'awayesa sai dariya sukeyimata. Safeenat tasoma yimasu magiya, tace " don Allah prince kayi hakuri kabata mayafinta, idan wani abu takeyimaka wlh daga yau ta daina bazata kuma yimaka shiba, pls Prince👏🏼 Tsawa yadaka mata, yace "ina ruwanki"? rufemun baki, kada ki kuma yimun katsalande s al'amunrana". Shuru tayi taja gefe ta tsaya. daga k'arshe tacire d'ankwalin kanta, tabawa Bilkusu tarufe jikinta dashi. Dariya suka dinga yimata suna nunanta da hannu, musamman prince Adnan da Abdullah, Matsowa yayi kusa da ita, yana mai murnushin mugunta, yace "Bilkisu ne sunanki kowaye? Ashe ke ba kowa bace? Ba kuma 'yar kowabace face 'yar talaka, masu zaman kansu. Harkike neman fad'awa jinin sarauta. mu samman ni prince Adnan yanuna kansa da hannunsa. To zakiyi nadamar abunda kikayimun, za kuma kiyi danasani a rayuwarki, domin daga yau, bazaki kuma zama a garin nan ba. Zanyi amfani da mulkina da kuma sarautana, nasanya akoreku a garin, nan dake da mahaifiyarki. domin nanumaki k'arfin mulkina, kuma kitabbatar da cewa mulki da sarauta, ba abun renawabane, musamma a irinku talakawa matsiyata. Makure take a bayan Safeenat, sai kuka takeyi, musamman jikinta dake sake kowa sai kallonta yakeyi, sanye take da atamfa riga da siket, sun d'an kama jikinta, amma ba sosai ba gata Allah yahoremata dukiyar Fulani. d'ankwalin da Safeenat tabata shine tarufe k'irjinta dashi. Kuka takeyi tana kallonsa sama da k'asa, tace " tabbas yau na tambatar da cewa kai jahiline, baka da tausayi. zuwa makarantar kawai kake, amma baka amfani da abunda ake koyarda kai, nagane zuwa makarantar kawai kakeyi badon kayi karatuba sai domin kanuna cewa kai d'an sarauta ne, kataka talaka wanka, yanda ranka yakeso, kai a tunanin ka shine mulki Ko sarauta? To ba mulki bane, wannan shi akekira da jahilci wadda yake d'awainiya da kai a yanzun, Sannan kasani baka i'sa ka koremu a garin nanba, domin bada ku'din masarautarku aka gina garin nan ba, sannan ina mai tabbatar maka da saikayi nadamar abunda ka aikatamun," Kuka take mai tsuma zuciya. Shikuwa sai kallonta yake cikin jin dad'i domin yasan daga yau bazata kuma yimasa rashin kunyaba. Abdullah yace ke 'yar matsiyata duk'a kibawa prince hakuri yabaki hijabinki, domin ransa yab'aci. Kallo tabi Abdullah dashi, cikin b'acin rai, ta d'aga masa hannu ya isah, sarkin molarsa, tobada kai nakeyiba dashi nakeyi, kabarshi yabud'e kazamin bakinsa yayi magana, bakaiba. Kuma ina fatan a cikin mgnarka babu kalaman ban hakuri a cikin domin idon zamu shekara hka baka isa nabaka hakuriba. Prince dake tsaye takawomasa mak'ura, ya kalleta yace "tabbas yau saina bak'antamaki, kuma saina musguna maki, har saikin durk'usa k'asa kinbani hakuri sannan zankyaleki, sai nanuna maki keba kowa bace, face baiwa, ba kuma baiwar kowaba face baiwata wulak'anta tarciyar baiwa." Yana rufe bakinsa saiji yayi ta d'auke masa fuska da mari, tana wani huci. k'arya kakeyi nazamar maka baiwa kuma mafi wulak'antar baiwa a wurinka. Ta kuma matsawa gab dashi, tasanya talkaminta mai tsini👠 ta takamasa k'afa, ta Murza, saida prince yasaki k'ara mai sauti wadda tajawo hankalin d'aliban makarantar yadawo kansu, sanan tasa hannu ta k'arbe hijabinta a hannunsa taja hannu safeenat, suka bar wurin tana mai zubarda hawaye." Anan tabar prince durk'ushe yana murk'usun k'afarsa, Abokaninsa sai sannu suke jeramasa, idonsa ya rikid'e yayi jajir. Kallo yabi Abdullah dashi, yace "tabbas yau d'in nan sai sunbar garin nan ita da matsiyaciyar uwarta, mik'ewa yayi tsaye ja hannun Abdullah suka shiga mota suka nufi gidansu bilkisu." Ummu safwam 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S Page 1⃣8⃣ Prince naganin tafiyarsu, Bilkisu, ya shiga motarsa tareda Abdullah suka nufi asibiti domin adiba masa k'afarsa dake xubar da jini." Likita ya kyaramasa k'afar tareda bashi maganun nuka domin yayi amfani dasu yasha." A jiye Abdullah gida yayi, shikuwa ya k'arasa gida." Da shigarsa gida, ya hango Bahijja tareda yarima Fahad a zaune suna hiransu ta masoya." Ganinda yayiwa Bahijja saida gabansa yafad'i domin ya d'auka Bilkisu ce tabiyosa har gida domin d'aukar fansar abunda yayi mata, dan shi yanzun harga Allah tsoron Bilkisu yakeji, dan muguwace, ta iya mugunta." ya kai dibansa a k'afarsa, inda ta takasa da talkaminta mai tsini, har k'afar tafara kunbura, yace "Allah ya i'sarmun muguwa." Yawuce su Bahijja ko kallon inda suke beyiba ya k'arasa shiga gida." Tafiya sukeyi a dai2 sahu, Bilkisu sai kuka takeyi, jakadiya da Safeenat sai hakuri sukebata, Jakadiya tace meyasa kika zab'arwa kanki wanann rayuwar."? Karki manta kinada gata kinada k'udi, kuma kinada mulki, gimbiya amma kika zab'arwa kanki rayuwar wulak'anci haka."? Da sauri ta kalli jakadiya, tayimata nuni da tadaina maganar kar Safeenat dakeyin waya ta fahimci abunda take fad'i." Bakinta taja tayi shuru, domin bin umurnin gimbiya." Adai dai wani katafaren gida madai daici, mai a dai2 sahu, ya tsayardasu, Safeenat ce tafara fitowa ta biyasa kud'insa, sanan suka soma d'aukar kayan suka nufi cikin gidansu." Shigarsu gidan kenan, suka tarar da mahaifiyar Safeenat a Zaune tana yankan yakuwa, Da fara'arta ta tarbesu , tanufi pallonta dasu." Anan sukaita gai gaisawa, daga k'arshe Safeenat tafad'awa mahaifiyarta abunda ke faruwa, Momy mahaifiyar Safeenat ta tausayawa Bilkisu tareda mahaifiyarta jakadiya, a cewarsu." Momy tabawa Safeenat umurni da akwashi kayansu a kaisu d'akin saukar bak'i, hkan kuwa a kayi. Angyara masu d'akin had'i da kankab'e masu k'ura sannan aka shigar masu da kayan ciki." Jakadiya ta mai da kallonta a d'akin, sannan ta kalle Bilkisu tace Allah ya taimakeki, a nan zamuci gaba da rayuwa kenan? Bilkisu ba ta kula Jakadiya ba." Jakadiya ta kuma fad'in ranki ya dad'e nasan bakyason yawan tambaya, amma naso naji ko meya had'inki da wanda yakoromu a gidan damuke zaune."? naga alamarsa kamar jinin sarauta ne."? Jinda Bilkisu tayi jakadiya nafad'in ankorosu a gidansu, yasanya idanunta suka kad'e sukayi jajir, Sai hawaye take zubarwa." Wayarta tad'aga takira maimartaba sarki Abdulraham yola, mahaifin Bilkisu kenan, Abba naganin wayar gimbiya Bilkisu yatashi daga kishin gid'en dayake ya zauna, cikin farin cikin dajin dad'i ganin kiran gimbiya Bilkisu, yayi saurin d'aukar wayar. Yace gimbiya Bilkisu ina fatan dai lafiya k'alau kike? Bilkisu tayi kokarin saita muryanta dake cikin yanayin kuka, tace 'Abba lafiya k'alau nake, sai dai kewarku dakai da Ammi da kuma yaya Abdull, Abba yace "gimbiya Bilkisu ko kina buk'atar trasfar ne kidawo kusa damu."? Tayi murmushin dole, tace a'a Abba inajin dad'in karatuna anan. Munkusan samu hutu Abba zanzo na zauna tare daku." Yace yawwa gimbiya Allah yashigemaki gaba damak'iyanki, tace "Amin Abbanah, sukayi dariya gaba d'ayansu." Tace Abba kasan dalilin dayasanya nakiraka kuwa."? Yace " gimbiya ina zansani sai kinfad'amun." Tace Abba ina buk'atar katuromun fadawa gobe." Abba yayi murmushi yace gimbiya dama nafad'a maki zaman makaranta irin wannan dole saida basu tsarunki, Kika kafe ke saida jakadiya kawai zakitafi, Meke faruwa dakene."? Babu wani abu dayasame ki ko."? Tayi murmushi tace Abba babu komai, Ina dai buk'atarsu a kusadani, nawani d'an lokaci, Akwai wani taro daza'ayi a makarantar. Abba ina buk'artasu saboda tsaru, Abba yayi murmushi yace kinyi tunani maikyau gimbiya Bilkisu." A cikin fadawan wad'anne kike buk'ata a turumaki." Tace "yawwa Abba nah, don haka nakesonka, Abba ina buk'atar katuromun sarkin gida, da sarkin hukunci da sarkin gishiri, Abba katurumun fadawa masu hukunci, mota ashirin, sannan Abba ina buk'atar kud'i a accaunt d'ina masu yawa." Yace "gimbiya Bilkisu duk abunda kike buk'ata zanyimaki shi, saboda nasan bazaki Zubar da mutuncinki da darajarki ta 'ya mace ba, Yaushe kike buk'atar aturomaki fadawan."? Tace "Abba gobe nake buk'atarsu k'arfe goma na safe." Abba yace "gobe zasuyi sammako, su tafo insha Allah." Gimbiya Bilkusu tace "nagode Abbanah." A nan sukayi sallama, da Abban nata, Ta maida kallonta a gun jakadiya dake zaune kan katifa tana saura renta, murmushin jin dad'i tayi, tace "banason amfani da mulkina domin na musgunawa mutane, amma yazama dole nakwace 'yancina a wurin Prince Adnan Jakadiya tace "ranki yadad'e meye tsakaninki da Wanda yayi muna wulak'anci, nan."? ina ganin kamar jinin sarautane." Bilkisu ta kalli jakadiya tace "dare yayi jakadiya mukwanta muyi barci, gobe idan Allah yakaimu, insha Allah zanbaki amsar dukan tambayoyinki dakikayi mun." Jakadiya tace "to Allah yakaimu goben saida safe." A hka suka kwanta Bilkisu kuwa barci ya ga gareta, sai tunani take ta yanda zata d'auki fansar wulak'ancin da prince yayi mata a gaban bainar jama'a." Ummu safwan😘😘😘😘 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR.. 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S page1⃣9⃣ A haka barci b'arawo yayi awun gaba da ita." Shiri takeyi domin tafiya makaranta, domin tunda asuba Abba yakirata a waya yake shaida mata, fadawan da yaturo mata sunkunsan k'arasowa ." Shiri take a gurguje, saiga Safeena takawo masu breakfast dinsu, kallon agogon hannunta tayi, tace "sis kinsan lokacin cin abincina beyiba sai zuwa anjima zanyi breakfast, Kifito kawai muk'arasa makaranta karmu makara. Safeena tace "to bara na d'auko mayafina, ta ajiyewa jakadiya abincin tajuya tafita." Tafiya sukeyi suna fira ita da safeenat, d'alibai sai nunata sukeyi suna magan ganunsu, bata kulasuba, class tanufa domin d'aukar karatu, Fitowarsu kenan daga class, Bilkisu tasamu wuri tazauna, tare da safeenat a kan wasu fararen kujerun roma, Suna diba littatafansu, sai ganin prince tayi a gabanta tareda Abdullah sai wani huci yakeyi, Kallon tsana yabita dashi yace "ke 'yar matsiyata waye yabaki izinin zama a kan wad'an nan kujerun."? Nakoreki a garin nan ashe bakitafi bako? To yau zanyimaki kurar kare, sai anrakamun ke kibar garin nan saboda na tsaneki banason ganin fuskarki mai kama da aljanu, muguwa kawai, yakai dibansa a k'afarsa data kumbura yace kinyi nasara kinyimun illah to kisani kafin nasanya ayimaki rakiya kibar garin nan kema sainayi maki illah wadda ko mak'iyinki sai ya tausayamaki." Abdullah yace " bazaki tashi a kan kujerar anamaki magana ko kallon mutane bakyayi,mai sunfar muna fukai, ya sanya hannu ya zame kujerar da take zaune saida tafad'i k'asa." Ranta idan yayi dubu ya b'aci idanunta cike da hawaye ta d'aga kai ta kallesu, samada k'asa bata tankamasu ba, saima sunkuyarda kanta ta kumayi k'asa tana zubar da hawaye." Safeenat ce kejan hannunta, alamar subar wurin, amma tayi tsaye tak'i d'agawa daga inda take." Sai jiniya suka jiyo a bayansu, da bushe bushe irin na sarakuna, motocine keta shigowa cikin makarantar sunfi talatin, aikuwa kallo yakoma Kansu kowa mamaki yakeyi, ko bak'i sukayi a makarantar ne."? wasunsu na fad'in wanan sarki wane garine yakawo masu ziyartar bazata, Prince kuwa naganinsu yabisu da kallon burgewa yanda suke busa da jiniya, yasan ko gaba da gabanta a sarauta." Gimbiya Bilkisu na ganinsu tayi murmushin jin dad'i, sun iso a dai dai lokacinda take da buk'atarsu. Prince sai kallon motocin yakeyi yaga sunk'i k'arewa sai shigowa sukeyi gwanin ban sha'awa." Be ankaraba sai ganinsu yayi a gabansa sun tsaitsaya mamaki yashigayi, Gimbiya Bilkisu tashi tsaye tayi tasamu wuri ta zauna a kan kujera, ta d'ora k'afa d'aya kan d'aya mulki da sarautar ya motsa, Safeenat sai kallo tabita dashi tana mamaki, Fadawan kowanensu yafito a mutarda yake a guje suka runsunawa Bilkisu suna kwasar gaisuwa had'i dayimata kirari, "Allah yataimake, Allah ya tsaremana lafiyarki, hak'ika masarauta tayi rashinki, ranki ya dad'e gamu, sarki ya turomu kina buk'atarmu a kusa dake, Bilkisu dake kan kujera ta d'ora k'afa d'aya kan d'aya, ta maida kallonta agun prince da duk yawani rud'e sai mamaki yakeyi,yana tunani a ransa to ita wanan wacece? shi kuwa Abdullah sai goge zufa yake, domin yafita hanyacinsa gaba d'ya. Ta maida kallonta a fadawan tayimasu nuni da hannu alamar sutashi, Da Sauri suka mik'e tsaye, Suna mai jiran umurninta. Shikuwa Prince da Adnan saboda rud'ewa rik'e yake da hannun Abdullah suna k'okarin Barin wurin, Dalibai da malamai duk sunzagayesu sai kallon mamaki sukeyiwa Bilkisu." amma banda shugaban makarantar domin yasan ko ita wacece." K'okarin barin wurin sukeyi Prince da Abdullah tayiwa fadawa nuni da hannu da su tsayar mata dasu, Aikuwa a guje suka sha gabansu, suna fad'in gimbiya ke buk'atar mgna daku, Prince ya kalli kansa yace wacece kuma gimbiya? Kusan kodawa kuke magana kuwa? Yanuna kansa da hannu." Duk abunda sukeyi akan idon gimbiya, tayi murmushin mugunta." Gimbiya Bilkisu tace ina sarki hukunci? Yamike tsaye yace gani ranki ya dad'e." Sanan ta kuma cewa ina sarkin gishiri."? yace "gani rankin ya dad'e." "Tayi masu nunu da Prince da Abdullah dake tsaye suna musu da fadawa, Tace " kud'aukomun wad'ancan yaran masuyimawa mutane gardama." Suka runsuna sukace angama ranki ya dad'e Prince da Abdullah na tsaye saiji sukayi and'aukeso sama, ba'a diresu a ko inaba sai a gaban Bilkisu dake zaune a kan kujera." sarkin hukunci yace ranki ya dad'e gasu." tayi nuni da hannu alamar subar mata su a nan, 😊 Ta kallesu sama da k'asa tayi murmushin mugunta, Tace prince Adnan ina mulkinka yake? Ina sarautarka take? Kana amfanida mulkinka da kuma sarautarka kana taka talakawanka yanda kakeso." bakasan irin baiwar da Allah yayiwa wani a cikin wad'anda kake wulak'antawa ba, To gani gabanka kana i'k'irarin zakasanya fadawanka suyimun korar kare a garinka, Kana i'k'irarin zaka wulak'antani, wulak'anci mai tsanani. Ba dan komai kakeyin haka ba, sai dan kana yarima d'an sarki, A yanzun zan nunamaka ko a sarautar, gaba da gabanta, Zan nunamaka mulkin wata masarautar yafi mulkin masarautarku." Tace "ina sarkin hukunci yace "gani ranki yadad'e, tanuna Abdullah tace " meye hukuncin mekatsalanda a magana."? sarkin hukunci yace "bulala hamsin,ne gimbiya tace sarkin hukunci ayimasa bulala d'ari gamida hukunci mai tsanani." Yace angama rankin ya dad'e." Abdullah najin anbaci bulala d'ari saida yasaki fitsari a wando d'alibai sai dariya sukemasa, dama addu'a sukeyi Allah yakawo masu k'arshin zaluncin prince a makaranta, Abdullah ya kalli prince dake durkushe a gaban Bilkisu, yace "aiga irinta nan saida nafad'amaka ka kyale yarinyar nan amma ka kafe saitabar garin nan, yanzun gashinan kadazamun bala'i." Ya runsuna a gaban Bilkisu yace ranki ya dad'e kiyi hakuri natuba wlh ko kallonki baza kuma yiba, kice a sansautamun hukuncin nan, wlh bazan sakeba."😊 Bilkisu tayi masa wani kallo sama da k'asa "Tace wai mekuke jira dashine? Kunbarshi yana damuna da suruto." aikuwa aka tungumi Abdullahi akasanyashi a mota, yana kuwa ya komai, duk yajik'e wandonsa da fitsari🙊 Ta maida kallonta a kan prince, tace "natsaneka kamar yanda kaima kake i'k'irarin ka tsaneni, bana buk'atar ganin fuskarka, Tace ina sarkin gishiri? yace "gani ranki ya dad'e tace asanyashi a mota a tafi dashi, a horashi a koyamasa yanda ake daraja d'an adam a duk inda yake." Ummu safwan😘😘 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR.... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S Page2⃣0⃣ Fadawane rik'e da prince suna k'okarin sanyashi a mota, Shikuwa Ya sunkuyar da kansa k'asa, idanunsa sunriked'e sunyi jajir." jiyakeyi kamar k'asa ta tsage ya shige saboda kallon da d'alibai suke masa." Gimbiya Bilkisu na zaune a kan kujera ta d'ora k'afa d'aya kan d'aya, tana kallon yanda za'a sanya shi a mota a tafi dashi." za'ayi sanyashi Mota kenan, tayiwa fadawa magana tace " kudakata."✋🏼 Suka tsaitsaya suna masu jiran umurninta." Tace "kusakesa, kurabu dashi." Nasan yayi nadama domin Daga nadama a idanunsa." Ta matso kusa dashi taimasa kallon sama da k'asa tace "ko yanzun, kafahimci gaba da gabonta." Tajuya ta kalli d'aliban dake kallonsu, ta kuma maida kallonta gareshi, tace "diba can👉🏻 taiyi masa nunida d'aliban dake kallonsu." tace 'duk kai suke kallo." "Adnan ina k'asaitarka da kuma sauratarka."? Adnan ina mulkinka yake? Wadda kake tak'ama dashi kake wulak'anta talakawanka yanda kaga dama." Duka babu ko d'aya a yanzun." domin yanzun kana k'arkashin mulkina da sarautata." Na fad'amaka zansanya ayimaka hukunci mai tsanani da kaida duk wani magoya bayanka." zan sansauta maka ne yanzun, domin halinda naganka ciki, a yanzun yayi mun dad'i a rayuwata." Tace "sarkin hukunci, Yace " Allah ya taimakeki." tace "kusakesa, kurabu dashi yayi tafiyarsa." Amma, Kutafimun da wancan 👉🏻tanuna Abdullah." kuyi masa hukunci mai tsanani, wanda gobe idon yaji manyansa na magana baya kuma yimasu katsalandan a magana." Abdullah yanajin anbanci atafidashi." saida yabud'e murfin mota yafito a guje, yana kuwa yanakiran ya tuba bazai sakeba." Fadawa suka tugumesa suka sanyashi a mota suka tafi dashi." Ta maida kallonta a Safeena datayi mutuwar tsaye cike da mamaki." Tace "sister mutafi gida lokacin cin abincina yayi, ta kalli agogon dake hannunta." Safeenat tace to rankin ya dad'e." ta kalli Safeenat tayi dariya, tace "nasan yau akwai magana a bakin nan naki." Safeenat tace kusan hakan ne gimbiya tarunsuna kamar yanda taga fadawa nayi mata."😊 Bilkisu tayi dariya takaimata dukan wasa, tace "to mutafi gida ki furta abunda ke cikin ranki." Suka nufi mota suka shiga sai jiniya akemasu suka bar makarantar suka nufi gida.' d'alibai kowane fad'in albarkacin bakinsa yakeyi." Prince yana samun fadawa nan sakesa, bebi takan kowaba, yanufi motarsa yabata wuta, saida ya bad'e mutane dake wurin tsaiye da k'ora." sanan ya bar makarantar." Gudu yakeyi a kan titi Allah ne kawai yakaishi gida lfy." Da isarsa gida Bebi takan kowaba, kai tsaye d'akinsa yanufa, dashigarsa d'akin nasa. yayi wurgi da key d'in motarsa gefe, ya cire rigarsa yayi wurgi da ita, ya kaiwa bango nushi, idanunsa sukad'e sunyi jajir sai magana yakeyi, ni Adnan yau nine wata banza ke tuzartawa a gaban bainar jama'a."? Domin tana tak'ama dawata sarauta can tata." To Ita wacece a cikin gidan sarautar."? 'Yar wace masauta ce? Idon ita 'yar sarkice ubanta shine nanawa a hawa kujerar sautar? To tabbas zansanya ayimun bincike a ganomun ko 'yar wace masarautace."? tana matsiyin 'yar sarki, take yawo a k'asa batareda da fadawaba."? take wulak'antarda kanta haka." Tabbas akwai wani b'oyanye sirri a tareda ita, wadda zan banyak'oshi domin tunuwar asirinta." Ya kai hannu ya d'auko wayarsa domin kiran Abdullah." Sai a lokacin yatuna da Abdullah a can yabarshi dasu." Toko mesukai masa Abdullah."? Zumur ya mik'e tsaye, yana safa da marwa, daga k'arshe zama ya gagaresa ya d'auko key d'in motarsa yanufi bid'ar Inda Abdullah yake." Tafiya sukeyi anayimasu jiniya, har suka shiga unguwarsu Safeenat." Jakadiya dake zaune, tajiyo jiniyar masautarsu, tayi murmushin jin dadi, tace "Alhamdulillah, tanufosu tanayiwa gimbiya Bilkisu kirari." Mahaifiyar Safeenat mamaki tashigayi, tabiyo bayan jakadiya domin ganin meke faruwa."? Sai ganin Bilkisu tayi tafito a mota fadawa nata zuba mata kirari." hannu ta d'aga fadawan alamar ya i'sa." Sannan tabud'i baki tai magana tace "kuyi tafiyarku masaukinku idon natashi buk'atarku zan nemeku." Suka runsuna k'asa sukace "angama ranki ya dad'e." Sukayi tafiyarsu Ta maida Hankalinta a ummie mahaifiyar Safeenat, dake tsaye tabita da kallon mamaki." Bilkisu tayimata murmushi, suka d'unguma sukayi cikin gida gaba d'ayansu." pallon ummie sukayi masauki, kowa sai kallon Bilkisu yakeyi sunajiran suji k'arin bayani daga bakinta." Bilkisu ta maida kallonta akansu,taga jira kawai suke tabud'i baki tayi mgna, musamman Sakeenat da mahaifiyarta." Tayi murmushi, tafara fad'amasu ko ita wacece da masarautar da take, harzuwa ynzun had'uwarta da prince Adnan." Sun jinjina mata kuma sunyabawa kyawanwan halayyata, suka rufe zancen dayimata fatan alkhairi." WRITING BY FAREEDA BASHEER✍🏻 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR.... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S page2⃣1⃣ Gidansu Abdullah yanufa, yaci kiran number wayarsa amma a kashe, aika yaro yayi domin yakira masa shi." Yaron yafito yake shedamasa ance yana makaranta bedawoba." Godiya yayiwa yaron, yashiga motarsa, yanufi makarantar." Shigarsa makarantar d'alibai sai nunashi akeyi suna fad'in gashi nan yadawo." Bedamu da hakanba shidai burinsa yayi ido biyu da Abdullah." ya tabbatar da lafiya k'alau yake basuyimasa illah ba." Kai tsaye group d'insu yanufa mazaje group suna ganinsa sukashiga yimasa dariya suna fad'in sai mazaje." Ya d'aure fuska, kamar betab'ayin dariya ba." Yace ina Abdullah."? Suka had'a baki gaba d'ayansu sukace, "Abdullah Bilkisu tasanya an tafidashi." What."? Tasanya antafi dashi."? Wai Metake nufine? To wlh duk tasanya akayimasa illah, Itama bazan bartaba." Yakoma Yashiga motarsa yafigeta da k'arfi, ya bar makarantar." Gimbiya Bilkisu yanzun hankalinta ya kwanta, sunshiga weekend, gaba d'aya ta manta da wani Prince can." Hidimar komawarsu samun gidansu sukeyi, ita da jakadiya." Wadda Abbanta ya turomata kud'i a account d'inta tasaya." Wancan tsohun gidan nata kuwa, tayiwa liman magana tana buk'atar a mayardashi makarantar islamiya." liman yashiga yimata godeya da sanyamata albarka." Gida yayi kyau dai dai gwargwado, Wadda Abbansu Safeenat ne, yazab'armata shi." Abban Safeenat yaso ta zauna taredasu, domin a d'an zamanda sukayi tareda ita, ya fahimci yarinyace mai natsuwa da hankali." kuma batada girman kai kamar ba jinin saurataba." Ita kuma Tayi tunanin idan prince ya fahimci a nan gidan tadawo da zama, to tabbas bazai barsuba zaisanya ayimasu wulak'anci, mai tsanani wadda ita bazataji dad'in hkanba." Shiyasa takafe ita bazata iya zama dasuba sai dai asayamata gidanta ita da jakadiya su zauna a tare." tafi buk'atar hkan." Sunkoma gidansu, wadda tareda ummie mahaifiyar Safeenat, da kuma Safeenat, sukaimasu rakiya, sukadinga yimasu fatan alkhairi." Suka rabu da Safeenat acewa sai ranar monday idon sunhad'u a makaranta." Kwana biyu kenan babu labarin Abdullah, prince duk inda yasan zaiji labarin babban Abunkin nasa kalmar d'ayace ba'a ganshiba." Ga mahaifan Abdullah kullum sai damunsa sukeyi da yataimakesu yasanya adibo masu Abdullah wlh shikad'ai suka mallaka a duniya." Prince bayada kwanciyar hankali, kullum tunaninsa d'aya wace hanya zaibi yadawo da Abdullah gida." Domin ba iyayen Abdullah kad'ai sukayi rashinsaba, hardashi kansa yayi rashinsa damin bayada abokin ko amini da yawuce masa Abdullah." kuma gashi duk halinda yahiga a sanadinsa yashigeshi." Duk hanyarda yasan zaibi yaga Bilkisu ya bita." amma har yanzun besamu ganintaba." Kuma yarasa a wace unguwa takoma da zama yanzun." Har unguwarda yasanya aka karesu yatafi, amma zancen d'aya ne basusan Inda takomaba." Sai dai yatsinci labarin tama bada gidan gabad'aya a mayardashi islamiya." Hakan yajuya yakuma gida cikin bak'in ciki da b'acin rai." Sai a can wani tunani yafad'o masa a rai." to ai gobe Monday kuma yasan Bilkisu da son karatu duk inda take gobe Monday zatazo makaranta." Yayi dariya jindad'i Yakoma gida cike da tunanin, wace hanya zaibi da ita wadda zata dawo masa da Abdullah." Abdullah kuwa bayan fadawa sun yankemsa hukuncin da gimbiya ta umurcesu." Sai da yayi jinya ta kwana d'aya yana mai tsinewa prince domin duk shine sillar sanyashi a wannan masifar." Haka yacigaba da zama da fadawa tun suna azabtardashi harsuka koma tausayamashi." shima ya kuma bayarda kansa kalar tausayin biyarsu yakeyi sauda k'afa." ganin hakan dayake masu, yasanya suka jashi a jikinsu." sukasaki jiki dashi.' Shi kuwa ya kwantarda hankalinsa yakashe kunne ya kwashe sirrin gimbiya Bilkisu a bakin fadawanta." Sabda dasun zauna basada wata fira saita gimbiya Bilkisu da irin kyawawan halayanta." A nan Abdullah yasan ko 'yar wace masarautarce yakuma fahimci matsayinta awurin sarki." Yau Monday Bilkisu tak'are shirinta tsaf." Domin zuwa makaranta." afterdress ce sanye a jikinta, ta yafa mayafinta, tayi kyau sosai kamar balarabiya." Wayarta tad'auka takira Safeenat tace "hello sister kinshirya nabiyo tanan mutafi." Safeenat dake kwance cikin yanayin ciyo, tace "sister banasamun zuwa makarantar nan banada lfy daciyon ciki nagwana jiya." Bilkisu ce "subhanallah, sister Allah yabaki lfy idon nadawo zanbiyo nadiba jikin naki, sukayi sallama Bilkisu tafito tanufi makaranta." Prince zaune a kan motarsa, yasha bak'in glass a fuskarsa." kallon duk wadda keshigowa yake d'aya bayan d'aya." duk wadda keshigowa makarantar a kan fuskarsa yake." fatansa Allah yahad'ashi da Bilkisu, shikad'ai yasan irin abunda yashirya mata a rayuwarsa." A can ya hango shigowarta.' tafiya takeyi cikin natsuwa da k'asaita da littafai rik'e a hannu ta." Yana hangota ya duru a kan motar, ya zagaya, yashiga mortar, yafige motar da k'arfi yayi cikin Bilkisu , saida yazo gaf da ita sannan ya faka motar yafito." Bilkisu tsaye tayi takasa tafiya sai kallo tabisa dashi." bata ankaraba saiji tayi and'aure mata baki anturata a mota." Writing✍🏻by Fareeda Bashir😘😘 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MARAUTAR.. 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S Page2⃣2⃣ Tafiya sukeyi, bakinta a d'aure, idanunta sai zubarda hawaye sukeyi." Saida suka shiga wata unguwa wadda babu hayaniyar mutune a cikinta." Unguwar tsit kakeji kamar babu bel'adamar dake rayuwa a cikinta." Parking yayi a dai dai wani katafaren gida, wadda babu kowa a cikinsa."fitowa yayi ya bud'e get dakansa sannan Yashigar da motarsa a ciki." A guje yanufi wurin ajiye motoci." Tsayawa yayi yabud'e murfin mota ya fito." Ya zagaya wurin zaman Bilkisu sai zubarda hawaye takeyi." Ya finciko hannuta da k'arfi yafito da ita, jaye yake da hannunta, harsuka k'arasa shiga cikin gidan." Wani d'aki yanufa da ita, wadda yake ya motse. kaya ne ko'ina a watse." A ranta tace turk'ashi yau dai Allah kad'ai zai fissheni a hannun mugun mutumin nan." Gashi k'azamin banza, duk k'asaitarsa, dawani kwalliya tasa, ashema gidansa babu komai a cikinsa sai k'azanta." Ya katsemata tuninta dayace zaki fad'amin inda Abdullah yake ko saina aikata abinda nayi niya a kanki."? Inkasheki inkashe banza." Domin babu wadda yaga a lokacinda na d'aukoki, bare kiturowa mutane banzayen fadawanki masu kama da samudawa." Magana yakeyi idanunsa sunkad'e sunyi jajir, cikin b'acin rai yace bazaki bud'i baki kiyi magana ba bare kifad'amun a 'inda kika kaimun Abdullah." Bilkisu sai kallonsa take sama da k'asa, domin ita a yanzun Allah ya ciremata jin tsoransa a rayuwarta." Shima ita yake kallo cikin mamaki, Tace "karyane wlh baka isa kakashiniba sai dai idan lokacina ne yayi." Abdullah bazan fad'i inda yakeba harsai ka d'an d'anni bak'in cikin daka sanyani na tsawon wani lokaci." don hka kabani hananya nafita nayi tafiyata, tunkafin warin wannan d'akin yayimun illah." Cikin b'acin rai yanufuta a fusace, ya had'a bayanta da bango hannunsa a kwalar rigarta ya matseta yana ce mata. "Ina Abdullah? Iyee ina Abdullah nace?" Tafita hanyacinta don tsabar tsoro da firgitar abunda yayimata a rayuwarta babu namijin daya tab'ayi mata abinda yayi mata yanzun." Ta runtse idanunta hawaye na fita daga idanunta, Ya k'ara matseta ya kuma matso da fuskarsa daidai tata yana wani huci, zakifad'amun inda Abdullah yake ko saina kasheki?" Ta katse shi dacewa, "hannunka a k'irjina!" Ta fad'i hakan cikeda shagwab'a kuma cikin sanyin murya wadda ke k'unshe da wahala." Besan lokacinda ya saketaba, dashima ya gano hannunsa a kan k'irjinta yake." Ya ciji leb'ensa na k'asa a ransa kuwa haushinta ya k'ara kamashi so take tayi suducing d'inshi?" Tambayar da yakeyiwa kansa kenan, Lallai yarinyar nan tayi nisa, ganinta zata iya jan hanlinsa ne kome take nufi?" Duk Kansa yakeyiwa wad'an tambayoyin, a zahiri kuma yanunata da yatsa yana Jamata kunne kokifad'i inda kikai Abdullah ko na d'aukar maki kwankwaran mataki a kanki yanzun nan." Karfin hali tayi domin ta tsorata da ganinsa cikin wannan yanayin, idanunsa sunkad'e sunyi jajir Tace "malam kabud'emun k'ofa nafita bana iya k'ara minti d'aya a cikin wannan k'azamin d'akin. Tanufi wurin k'ofar da niyar tabud'e tafita, saiji tayi ya fisgota ya had'ata a bango ya matseta gam ajikinsa, saiwani numfashi yake fitarwa kamar wani zaki." Tuni hankalin Bilkisu yatashi, tarufe idonta, tana fad'in SUBHANALLAHI!" Ina kikasanta? Ashe kinsan Allah?" To wlh duk Baki fad'i Inda kika kai Abdullah ba zakiyita zama a nan gidan, Har sai ranar da kikafito da Abdullah sannan kema nasakeki, Muguwa kawai, aibashi yayi maki laifiba, ni ne nayaki laifin, meyasa bazaki d'auki mataki a kaina ba sai a kansa?" Kina tunin ninafi k'arfinki kenan shiyasa zaki sanya samudawan fadawanki sutafi da Abdullah Kisakesa mana, ni sai kisanya a kamani." Magana yakeyi amma bata tankashi, Ya kuma kuluwa, yajaye a bakin k'ofar d'akin yaturata a kan katifa, Yabud'e k'ofar d'akin yafita, yasanyawa k'ofar key yayi tafiyarsa ya barta nan." Bahijja da Fahad soyayya tayi nisa domin har ansanya ranar da maimartaba zaitafi yola neman auren Bahijja k'arshen watan nan." writing By Fareeda Bashir✍🏻 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR....... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S Page2⃣3⃣ Kwana d'aya babu labarin gimbiya Bilkisu hankalin jakadiya duk yatashi, Tanufi gidansu Safeenat domin duk a tunaninta suna tareda Safeenat, Saima taji labarin Safeenat batasamu zuwa makarantaba saboda bata da lafiya, Ba jakadiya k'adaiba gaba d'aya hankalin iyayen Safeenat saida yashi , Domin abbansu Safeenat fitowa yayi daga gida yana salati yashiga motarsa nufi neman Bilkisu." Safeenat kuwa kuka tashigayi kwana d'aya babu Bilkisu babu labarinta, Saitafara tunanin ko prince Adnan ne yasanya a d'auketa, domin d'aukar fansar abunda taimasa, Wata zuciyar kuwa na gargad'inta da bazai iya sanyawa a d'auke ta ba." Bilkisu kuwa ya kulleta a d'aki yayi tafiyarsa, sai dai duk bayan a'wa biyu zaizo domin ganin koda tayi nadama tafad'a masa inda Abdullah yake, Amma babu alamar nadama a fuskarta, sai dai ya tarar da ita tana games a wayarta hankalinta a kwance babu damuwa a tareda ita, haushinta ya lunlub'eshi yace "wato ita wannan yarinyar batada niyar nadama tafad'i inda takai Abdullah kenan?" Ya kai hannunsa zai fisge yawar dake hannunta k'irar 1phone tayi saurin b'oye wayar a bayanta, Ganin zai iya murd'eta ya kwace wayar a hannunta , tatura wayar cikin rigarta, shi kuma ganin ta tura wayar a rigarta, yayi mata wani kallo, Yace "shed'aniya ni babu abunda zanyi dake, kidaina wani tura waya a riga, wato d'azun kinji dad'in nahad'a jikina da nake shine yanzun kike Neman nasanya hannuna a cikin rigarki, saboda kina jarabanbiya, to Allah yakiyayeni babu abunda nake iyayi dake, kitafi can kinemi dai dai dake, ninafi k'arfinki babu abunda zanyi dake, Yaja wani dogon tsaki malama kifito mun da Abdullah nasakeki kikama gabanki ." Ta kallesa taja wani dogon tsaki, tayimasa kallon sama da k'asa, Tace "mezanyi dakai, dibeka, me gareka wadda harnake sha'awar had'a jikina da kai, tanuna masa d'akinsa dayi wani kaca kaca da kaya tace " k'azami kawai."🙄 Tace Abdullah bazan fad'i a inda yakeba domin har yanzun bangaji da ganinka cikin k'unci da bak'in cikin rashin ganin Abdullah ba." Yace "a she kema zama bek'aremaki a gidan nan ba kenan, Domin mundun bakibada umurnin a sake Abdullah ba nima kisani bazan tab'a sakinki ki koma gida ba, Kuma kisani abincin da nake kawomaki daga yau na daina, Sai dai kizauna da yunwa idon kikaji wuya zakiyi bayani da bakinki inda kikai Abdullah, Ganin yanda yake magana sai wani cincira yake cike da b'acin rai da bak'in ciki, kamar ba Adnan d'in da tasani ba, Dariya tashiga yimasa tana nunasa da hannu tana dariya harda rik'e ciki, Haushi da bak'in ciki ya kuma lunlub'esa, Ya d'aga hannu alamar zai daketa meya tuna oho sai ya sauke hannun yana cizon yatsa, Sai yafita d'akin a fusace yaja k'ofar d'akin da k'arfi yasanya makulli ya kulleta yayi tafiyarsa." Ganin ya kuma kulleta bayada niyar sakinta bare takoma gida, Duk hankalinta yatashi tana tunanin jakadiya, tasan yanzun duk inda take tana cikin tashin hankalin rashin ganinta kwana d'aya dabatayiba Idon kuma tayi yunkurin shedawa maimartaba to Tabbas hukuncine zai hau kanta watak'ila harta rasa rayuwarta, wadda idan hakan yafaru bazataji dad'i a rayuwarta ba." zubur tamik'e tsaye da tuna da Safeenat tasan yanzun labari ya kai a kunnesu na b'atanta Suma tasan tabbas basa cikin kwanciyar hankali a wannan lokacin." Wayarta ta d'auka takira fadawanta tace tana buk'atar a sakar mata Abdullah yanzun nan, Suka amsa mata da to angama ranki ya dad'e, Suka sakesa, suna kewar juna domin d'an zamanda sukayi da Abdullah sunshak'u dashi sosai, Wadda shi kuma Abdullah beso aka sakesaba ko dan saboda kalar abincin dayakeci irin na masarauta, Sai yashiga tunani a zuciyarsa, gaskya betab'a ganin masarautar da fadawa suke daula haka, sai a wannan masarautar, inama shima a maidashi cikin fadawan yaci gaba da rayuwasu, da ya bautawa masarautarsu Bilkisu, Domin zama taredasu ya fahimci me'ake nufi da sarauta, Kuma ya fahimci k'aramci da daraja d'an Adam irin na masarautarsu Bilkisu A haka dai yabar wurin fadawan, yana kewarsu, yana mai tsinewa Adnan a rayuwarsa domin yasan shine silar sanyawa a sakesa, domin yaga kwana biyu beganshiba, saikace a tare a ka haifemu."🙄 Yaja wani dogon tsaki😏 yayi tafiyarsa." Adnan yana k'ofar gidansu Abdullah yana kwantarwa da mahaifan Abdullah hankali a kan cewa insha Allahu gobe Abdullah zaidawo gida, ba b'acewa yayi ba yanan cikin k'oshin lafiya da kwanciyar hankali, Begama rufe bakinsaba sai ganin Abdullah yayi a gabannsu yana dariya, yayi kyau yayi k'iba har wani shek'i yake, yana masu dariya, yanufi mahaifansa ya rungumesu cikin jin dad'i, suma sai murna sukeyi naganin tilon d'ansu, Prince baki yasaki yana kallon Abdullah yana mamakin kwana biyu, yaga yayi kyau kuma yayi k'iba. Gefe yajanyeshe yana kallonsa cike da mamaki,🤔 yace "Abdullah wai meke faruwa ne?" ina fatan muguwar yarinyar bata sanya anyimaka illah ba?" Yakaiwa Adnan harara🙄 yace gaskiya ka daina cewa gimbiya Bilkisu muguwa, domin ita ba muguwa bace, illah maison alkhairi da daraja d'an adam, Ni wlh a baya d'aukar da nake mata wata wuk'antanciyar 'yar talaka marasa galihu a she ba haka abun yakeba, Adnan yasaki baki da hanci yana kallon Abdullah cike da mamaki, Yace "gimbiya kana nufin Bilkisu 'yar sarki ce?" Abdullah yace kwarai kuwa, 'yar sarki ce, wadda mahaifinta da masarauta gaba d'aya suke alfahari da ita saboda kyawawan halayennta da kuma daraja d'an adam." Adnan yace " 'yar wace masarautarce?" Waye ubanta?" Kuma A wane gari suke gudanar da mulkunsu?" Duk a jere yajerawa Abdullah wad'an nan tambayoyi, Abdullah ya wurgamasa harara, yace " kobaka tambaye niba nad'aukoma labarai da d'umi d'uminsu, Zakasan kowacece Bulkisu amma kabarni nashiga gida nahuta zuwa anjima sai muhad'u kasha labari." Yana kaiwa nan yayi tafiyarsa yabar Adnan a nan tsaye yashiga tunani, Saida Abdullah yakai k'ofar gida ya waigo yaga Adnan tsaye yana tunani, Yace gaskya prince baka kyautamun ba, dakasanya a kafito dani daga cikin daular mulkin gimbiya Bilkisu, Domin gaskiya da bakai bane danace kamar kanajin bak'incikin ganina a cikin daular masarauta Yana kaiwa nan yashigewarsa gida Yabar prince Adnan tsaye yana tunani." Writing by Fareeda Bashir✍🏻 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S page 2⃣4⃣ 2⃣5⃣ Prince Adnan kasa tafiya yayi a k'ofar gidansu Abdullah, Domin gaba d'aya Abdullah mamaki yake bashi lokaci d'aya ya firgice masa har yake iya fad'a masa Magan ganu a kan Bilkisu, Motarsa Yakoma ya zauna yana tunanin sauyawar da Abdullah yayi, Kiran sallar azahar ne yafito dashi daga cikin motar, yanufi masalanci dake kusa da gidansu Abdullah domin yayi sallah, Yasan dolene Abdullah yafito domin yayi sallah, daga nan yabafashi labarin kowacece Bilkisu, 'yar wace masarautace shine kawai abunda yakeso yasani a bakin Abdullah." Shiru kakeji har a'ka kammala sallah bega Abdullah ba, dibe dibe yashigayi koda zaiganshi amma beganshi, Yanke shawara yayi yashiga cikin gidansu kai tsaye yayi masa dabarar da zai fanyace masa komai a kan Bilkisu, Domin yanda yaga kan Abdullah namasa rawa ko aika yaro yayi yakirashi yasan bazai fitoba." Kaitsaye yanufi gidan tare da sallama, Mamarsu Abdullah ya tarar tsakar gida tana arwala, Ya durkusa k'asa ya gaida ita, ta amsa masa cikin fara'a da sakin fuska, Tace "Adnan dawowa kayi ne?" Yaufa bazaman lafiya amininka yadawo, Adnan yayi murmushi ya sosa kai, yace "Ummu yana ciki kuwa?" Ummu tace "yana d'akinsa shiga katashesa lokacin sallah yayi yana kwance, Adnan ya mik'e yashiga d'akin Abdullah dake kwance saman makekeyar katafarsa yana shak'ar barci, Adnan yashiga tashinsa yana bunbugar k'afarsa, Abdullah yabud'e idonsa a hakanli yakai dibonsa ga maitashinsa yana cikin jin dad'in barcinsa, Ai kuwa yayi ido biyu da Adnan Zurbur yamike zaune yana mai kallon Adnan Yace "dama nasan kaine, domin babu mai katsemin jin dad'in duniya sai kai, To yanzun da katasheni me kakeso naimaka?" Adnan yayi murmushin dole domin a xahirin gaskiya maganganun da Abdullah yake fad'a masa sunayimasa ciyo a rayuwarsa amma baya nuna masa, saboda yana buk'atar yabashi labarin Bilkisu wadda ya dad'e yana nema." Danne zuciyarsa yayi, yace "sorry abokina tashi lokacin sallah ne yayi kana kwance kanata shak'ar barci, Kuma kasan kwana biyu nayi missing d'inka, Bilkisu ta d'aukemun kai." Jin ya ambaci sunan Bilkisu Abdullah yamik'e zaune yana murmushin jin dad'i a fuskarsa, Wadda yabawa Adnan mamaki." Abdullah yace "wlh kuwa nima nayi missing d'inka abokina bari nayi sallah kasha labari da d'umi d'uminsa." Adnan yayi murmushin dole, yace "yawwa my friend ayi mana addu'a." Dariya yayi ya d'auro alwala ya shinfid'a darduma tayar da sallah, Adnan na kallonsa." Bayan ya idar da sallah ne Ummu tagabatar masu da abinci, Damun shinkafane yasha kayan lambu da busanshin kifi, Adnan yakai dibansa ga abincin, yaga kalar abincin da Addah take dafa masu duk ranar juma'a, Filet d'in abincin yajawo a gabansa yana mai had'iyar yawu, Soma cin abincin yayi yana mai kallon Abdullah domin ya matso yafad'a masa asalin wace ce Bilkisu, Yana gudun yafayiwq Abdullah maganar, Yace yafasa gayamasa, domin ya fahimci dawowarsa wani rashin mutunci yakeji dashi, Besan abunda ya hango a masarautar su Bilkisu ba, Wadda shi a masarautarsu basu dashi." Ya kuma kallonsa yace "abokina baka bani labarin zamanda kayi da fadawa ba?" Abdullah yayi dariya yace "bari kawai prince nasha wuya, Kuma daga baya nasha dad'i, domin kuwa abincin damukece tare da fadawa kamar abincin da sarki yakeci, Bari kawai prince ai mulki da daraja d'an Adam na masarautar su Bilkisu, Sannan kullum cikin farin ciki muke kwana mutashi cikinsa sab'anin nan, Prince yayi saurin katsesa zuciyarsa nayimasa tafasa, yana yabun kirkin wata masautar da batasuba, kuma abunda yakeso yafad'a masa bashi yake fad'a masaba😡 Yayi karfin halin yimasa magana yace "friend abunda nakeso nasani shine, Wace ce Bilkisu?" Kuma a wane gari take?" Waye mahaifinta?" Abdullah yayi dariya yace "Bilkisu Abdurraham yola kenan, haifanfiyar 'yar yolace, Mahaifinta Abdurrahaman yola shike mulkin garin yola ma'ana shine sarkin garin yola, Najiya a bakin fadawanta cewa mahaifin Bilkisu duk a cikin 'ya'yansa yafisonta, domin kyawawan halayenta da kuma daraja d'an Adam, Kuma Batada girman kai irin ba 'ya'yan sarauta, Asalima bataso a san cewa ita 'yar sarkice, Wannan dalilin ne yasa taxab'i karatu a garin, domin babu wadda yasan ko ita wace ce bare adinga bata girman da zai hanata karatu cikin kwanciyar hankali." To kaji tak'aitancin tarihim gimbiya Bilkisu." Magana yakeyiwa Prince amma hankalinsa gaba d'aya yatafi tunanin Bilkisu, Dayaji cewa 'yar sarkin yola ce, To 'yar wacece a cikin matan maimartaba?" Tunawa yayi da fuskar Bahijja, tabbas tun farkon ganinsa da Bahijja yaga tanayimasa kama da fuskar dayasani, Sai a yanzun yagane bada kowa take masa kamaba face Bilkisu, Kodai d'akinsu d'aya da?" Zurbur yamik'e tsaye sai maganganu yakeyi kamar wani zaranre, Yana fad'in tabbas k'auwar Bahijja ce, Domin sai a yanzun yatuna Bahijja tanada k'auwa wadda take bimata, domin su biyu ne 'ya'ya mata a wurin Ammi, Kuma yasan Bilkisu tun tana k'aramarta ganeta ganeta kawaine beyiba, Yaja wani dogon tsaki wadda sai da Abdullah yazabura ya mik'e tsaye, Yadafasa yace "prince lafiya kake kuwa?" Naji kana wasu maganganu dangane da Bilkisu kodai kunada alak'atane da masarautar su Bilkisu ne?" Domin da alamar hakan a fuskarka, Adnan yace ban tabbatarba sainayi bincike, Ya d'auki key d'in motarsa yayi ficewarsa, yabar Abdullah a tsaye yana mamakin d'an uwanka amma bakasan d'an uwanka bane, saboda rashin sadarda zumunta tsakaninka da d'an uwanka babu wadda yasan juna saida idon kun had'u a hanya katuru kudinga yiwa junanku rashin mutunci saboda babu wadda yasan juna a tsakaninku, Allah yabamu ikon sada zumunci." Abdullah yayi murmushin jin dad'i yace "Allah yasa idan kabincika kagano 'yar uwarka ce, Danafi kowa jin dad'i domin gaba d'aya zan tattara kayana nakoma masarautarsu Bilkisu da zama."😊 Writing by Fareeda Bashir✍🏻 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR.... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S page2⃣6⃣ 2⃣7⃣ Prince tafiya yake hankalinsa gaba d'aya baya jikinsa, Sai tunanin Bilkisu yakeyi yana mamakin rayuwa irin nata, Bilkisu kuwa tun lokacinda tasanya fadawanta suki Abdullah take dibun prince shima yazo yafitar da ita cikin wannan gidan, amma shuru takeji bezoba, Durk'ushe take tana mai zubar da hawaye, idan tatuna halinda jakadiya take ciki a yanzun na rashinta datayi, tana tausaya mata domin tasan hankalinta a tashe yake yanzun, Tsayowar motarsa tajiyo, da sauri tayi tashare hawayenda ke zuba a fuskarta, domin karyaga nadama a fuskarta, Tashi tayi daga tsugunnen datake tayi saurin hawa kan kujera ta kwanta tarufe idonta alamar barci takeyi, Tanajinsa lokacinda yasanya key yabud'e k'ofar d'akin yashigo ya ganta a kwance tana barci cikin nutsuwa, Matsowa yayi kusa da ita ya tsora mata ido yana kallonta cike da tausayi, ganin yayi takoma masa Bahijja sak, murza idonsa ya kumayi domin ya tabbatar da gaskyar ita d'ince ko kuwa gizau take masa, ita d'in daice yagani kwance tana barci cikin kwanciyar hankali,. Sai gani yayi tak'ara masa kyau da gwarjini, ya kai dibunsa a agogon gwal dake d'aure a hannunta yaganshi da tambarin masarautar yola, a nan take tausayinta ya lunlubeshi ya durk'usa saiti kujerar da take kwance yasunkuyar da kansa dai dai saiti bakinta ya kaimata kiss a baki, sai ganin yayi tabud'e idanunta, zurbur tayi tamik'e zaune tanaimasa kallon tahuma, tace "to Allah yakamaka, mekakeso ka aika mun?" Rayfen d'ina zakayi kome kake nufi?" Shi kuma kunya duk ta lunlub'esa, amma sai ya wayance ya mere baki, yace mezanyi dake?" dibeki, dan Allah malama kitashi na maidake inda na d'aukoki,domin inada abunyi, yana kaiwa nan yanufi hanyar waje yabarta a nan zaune." Ganin yafita, itama ta mik'e tabi bayansa, ta tarar dashi har yashiga motarsa ita kad'ai yake jira, Tana zuwa wurin Taja tayi tsaye jikin motar taki shiga, shima ita yake kallon cike da mamaki, Saida suka d'auki kusan minti 30 yaga batada niyar shiga motar, Bud'e murfin motar yayi yafito yana huci, yace "dan Allah malama idan bakitashi tafiya ba, ki kauce kibani hanya na wuce, domin ni inada abunyi, Bata kallesaba kuma bata d'aga daga inda takeba, Ganin zata b'atamasa lokaci yaja hannunta yabud'e murfin motar ya turata a ciki, Yazagaya mazauninsa yashiga yatayar da motar suka bar gidan, Kallonsa takeyi cikin k'asaita mulki tace "a she kasan abunda nake nufi?" Ya zama Dole abud'ewa gimbiya mota idan tazata shiga, Be tankamata ba domin ya fahimci neman magana take dashi, yaci gaba da tuk'in motarsa." Hanyar makaranta yanufa da ita, zai ajiyeta a inda ya d'auketa, Tsayarda motarsa a cikin makarantar yayi daidai da gaba d'aya d'alibai sunfito lacture motar prince na tsayawa sai a kan idon Safeenat dake zaune tayi tagumi tana tunanin Bilkisu Atake gaban Safeenat yafad'i da tahango Bilkisu a cikin motar prince, Wata irin k'ara tasaki tazubar da littafan hannunta, wadda taja hankalin d'aliban makarantar gaba d'aya a gareta domin ganin meke faruwa?" Wurin Bilkisu tanufa da gudu, ta rungumeta tana zubar da hawaye, Kallo d'alibai suka bisu dashi, suna mamakin ganin Bilkisu tafito a motar prince, domin suna da labarin b'acewarta yau kwana biyu kenan, Safeenat tamaida kallonta a wurin prince dake tsaye a bakin motarsa, Tanunasa da yatsa idanunta cike da hawaye, Tace "wannan azzalumin ne yad'aukeke?" Wlh Allah saiya sakamaki, Ta kuma rungume Bilkisu tana kuka tace "sister ina fatan beyimaki komaiba. Bilkisu ido cike da hawaye ta kalli Safeenat ta kuma juyawa ta kalli mutanen dake kallonsu jira sukeyi suji dalili, Tace " jama'a kudibesa, tayimasu nuni da prince dake tsaye cike da mamaki, Ko wannesu ya maida kallonsa a wurin prince Tace shine yasace ni, da kansa bawai sanyawa yayi a saceniba, a matsayinsa na d'an sarki meye hukuncinsa?" Kowa shuru yayi, rike da baki, yana kallon prince cike da mamaki, Ta kuma matsawa kusa da shi ido cike da hawaye tace " nace banasonka, kakirani a waya, katuramun sak'on text duk a kan nayi hakuri nasoka, domin ka fahimci cewa ni 'yar sarkice, Nanumaka bana ra'ayinka, bana iya soyayyah dakai, shine kasace katafi dani gidanka domin kayi rayfen d'ina, To Allah yafika azzalumi mai mugun nufi, Allah zaice gaba da tsareni daga shairinka, Aikuwa a nan d'alibai kowa yasaki baki da kunne, suka had'a baki sukace fed'e🤔 to Allah ya kyauta Amma dai prince kabamu mamaki🤔 kowa ya kama gabansa yana fad'in albarkacin bakinsa, Safeenat tamatso kusa gareta ta dafa kafad'arta tace sister ina fatan beketa maki haddiba?" "tanunasa da hannu tace "Allah yafishi, Allah ya kwaceni a hannun azzalumi irinsa, Amma kasani bazan barkaba har saina d'auki fansar saceni dakayi kwana biyu batare da hakkina ba, Prince mutuwar tsaye yayi yana mamakin makirci irin na 'ya mace, yanuna kansa cikin sarkewar murya yace " rayfen nizanyi rayfen d'inki?" Me gareki wadda zaibani sha'awar da zaisanya nai maki fed'e?" To bari kiji ni har yanzun banganki a mace ba. Amma idon hakan kike buk'ata zan aikata maki basai kin had'a dayimun k'azafiba. Idanunsa sunkad'e sunyi jajir alamar ransa yab'aci sosai, yashiga motarsa yayi tafiyarsa Tok'i yake yana tunanin tuzarcin da Bilkisu tayimasa a bainar jama'a, Ya kaiwa sitiyarin mota doka, had'i da Jan wani dogon tsaki, Tambas zand'auki mataki a kanki Bilkisu, Ba 'yar uwata kikeba ko ciki d'aya muka fito dake saina d'aukar maki mataki mai muni, Wadda yafi fed'e ciyo." Writing by Fareeda Bashir✍🏻 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S Page 2⃣8⃣ 2⃣9⃣ Gudu yake a kantiti kamar ba'a hanyacinsa yakeba, Allah ne kadai yakawosa gida lafiya, Aguje yashigo da motarsa ya ajiyeta parking space, a can ya hango Bahijja da Fahad suna tattauna maganar aurensu, Ganinsa dasukayi yashigo ba a hayyacinsaba duk Kansu sukashi mamaki meke damun?" Fahad yace "kwana biyun nan yarasa abunda kedamun prince kullom cikin k'unci yake ba fara'a a fuskarsa, duk yashigo gida baya kula duk wadda ke masa magana, yanzun diba kigani yanda yashigo gidan nan kuma a haka zai rab'amu yawuce batare da yayi makowa maganaba a cikinmu Bahijja tace "wlh kuwa nima hakan nakeganinsa kullum cikin damuwa, Basu gama rufe bakinsuba yanufosu idanunsa sunkad'e sunyi jajir, Kallon tuhuma suka bishi dashi gaba d'ayansu, suna jiran suji tabakinsa. Ya k'ak'aro murmushin dole, yad'an saki fuskarsa yace "amarya da ango kunan zaune ashan soyayya, Fahad betanka masaba, sai Bahijja ce tace masa "zaunan kowa yayi aure yabarka, baka daniyar yin auren, sai fama kake da bak'in rai tsakankanin nan gidan nan kowa maganarka yakeyi anrasa abunda ke damunka, Sai a lokacin Fahad ya kallesa yace, Idan kaga dama memartaba na nemanka. Ya kalli Fahad yayi dariya domin a yanayinda yayi masa mgana ya fahimci fushi yakeyi dashi. Ya kuma maida kallonsa a Bahijja yace Anty Bahijja na tambaye?" Bahijja tace "ina saurarenka Adnan Allah yasa nasan amsar tambayarka, Yace "waini ina k'auwar nan taki Bilkisu?" Bahijja tace "Allah sarki Bilkisu baiwar Allah, tana nan lafiyarta k'alau anan garinma take karatu, Adnan yace ce wata yarinya ce mukahad'u da ita a makaranta naji ina mutuwar sonta, Kamarku d'aya da ita sak, Duk damuwarda kukaganni nashiga kwana biyun nan, duk a kantane, Ina tunin a raina cewa kamar Bilkisu ce domin kamarku haryab'aci, kinsan tunlokacin da Bilkisu nak'ara rabona da ganinta. Fahad yace "ina zakasanta tunda bakason zumunci, Farkon ganinka da Bahijja ai kasa ganeta kayi sai daga baya sannan kaganeta, Adnan yayi murmushi a zuciyarsa yanason ya tabbatar da Bilkisu 'yar uwansa ce?" Itace k'auwar bahijja kuwa?" domin yasan kalar hukuncin da zai d'aukar mata, dan yayi alk'awali da rayuwarsa tunda tayimasa k'azafin yatashi yin rapean d'inta, A gaban bainar jama'a to tabbas tunda hakan takeso zai aikatashi a kanta, ko kuma yayi mata abunda yafi rapean ciyo." Yace Anty Bahijja don Allah kid'an nunamun photo nan Bilkisu a wayarki nagani, domin na tabbatar da k'auwatace tashiga birnin zuciyata. Dariya sukashiga yimasa gaba d'ayansu, Fahad yace Ashe soyayya ce take neman ta zautarmun da d'an uwa, muka rasa gane kansa a gidan nan, Bahijja ya takamomasa photo nan Bilkisu tanuna masa tace kaganta nan, Allah yasa dai itace tanemi zarar dakai, Yayi dariyar da tafi kuka ciyo shekad'ai yasan abunda ke zuciyarsa, Ya amshi wayar yashiga diba photo nan Bilkisu, Ganin photo Bilkisu dayayi ya tabbatar da ita d'in daice, yayi saurin mik'ewa tsaye yana fad'in tabbas itace itace wlh, Gaba d'ayansu dariya suke masa a ganinsu ya zare a soyayyar Bilkisu. Cikin dariya Bahijja tace zauna mana Adnan muyi magana. Sai a lokacin ya nemi wuri ya zauna, Tareda cewa Anty Bahijja kuna kama da ita sosai, Inason natuna da wani abun shin Ku biyu ne 'ya'ya mata a wurin Ammi ko?" Bahijja tace kwarai kuwa, mu uku ne 'ya'ya a wurin Ammi yaya Abdulraham shine babba sai ni, sannan kuma Bilkisu ita k'arama a d'akinmu wadda gaba d'aya halinta ya babbanta da nakowa a familynmu, Saboda kyawawan halayanta maimartaba yafi sonta a cikin 'ya'yansa. Yacije baki yace Anty Bahijja inason Bilkisu kuma aurenta zanyi, Wlh idan bansamu Bilkisu ba zan iya rasa rayuwatah. Kitaimakeni Anty Bahijja kibani Bilkisu. Dariya sukadinga yimasa gaba d'ayansu lokaci d'aya duk yafita hankalinsa a kan soyayya, Fahad yadafa kafad'arsa yace "ka kwantar da hankalinka Adnan indai Bilkisu ce kasanyawa rayuwarka tazama matarka, Yanzun katashi katafi kaji kiranda maimartaba yake maka daga can kafad'amasa k'udirinka a kan Bilkisu. Mi'kewa yayi yanufi sashin maimartaba, a zuciyarsa kuwa yana Addu'ar Allah yasa kudirinsa ya cika." Writing by Fareeda Bashir✍🏻 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR.. 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S 3⃣0⃣ 3⃣1⃣ Dashigarsa sashin maimartaba, Ya tarar dashi zaune rik'e da jarida a hannunsa yana karatu. Sallama yayi masa jiki ba gwari yashiga cikin d'akin, Yanemi wuri ya zauna a k'asan gefin k'afar maimartaba , ya sunkuyar da kansa k'asa, yace "Allah yataimakeka Allah yakara maka lafiya ranka ya dad'e gani yarima Fahad yace kana nemana. Maimartaba ya maida kallonsa akan Adnan yaga duk yarame masa yayi bak'i. Sannan yayi kyaran murya yace "Adnan waimeke damunka?" Kwana biyu na lura dakai bakacikin hankalinka?" Meke damunka wadda mu mahaifanka bazaka iya fad'a mana shiba, Tun shekaran jiya nasanya d'an uwanka Fahad yakiramun kai domin mutattauna akan tafiyar da zamuyi a gobe zuwa yola, domin nemawa Fahad auren Bahijja, Amma dazarar antukari d'akinka sai aji kofa a rufe harka fita." Ina kake zuwa?" Meke damunka wadda a matsayinmu na mahaifanka bazaka iya fad'a mana Shiba?" Adnan yasunkuyar da kansa k'asa yace "ranka ya dad'e tuba nakeyi, Munkun fara jarabawa karatu ne yake hanani sukuni kwana biyu nan, kayi hakuri insha Allahu hakan bazai sake faruwaba, tuba nakeyi. Maimartaba yayi murmushin jin dad'i Yace "meye shawararka na tafiyar da zamuyi yola gobe Neman auren Fahad da Bahijja?" Banida wani buri a rayuwata illah naga na aurar daku lokaci d'aya dakai da d'an uwanka, amma kai har yanzun ba kasamu matar da kakeso ba, Mamynka tasha nema maka 'ya'yan k'awayenta amma gaba d'ayansu bbu wace tayi maka a rayuwarka, Adnan yakuma sunkuyar da kansa k'asa yace Allah ya taimakeka ai nesa tazo kusa, Murmushi jindad'e yayi, yace "Allah yasa cemun zakayi kasamu matar aure, danafi kowa jin dad'i, Sai na had'aka da d'an uwanka na aurar daku gaba d'aya. Adnan yayi murmushin jin kunya, yace "kusan hakan ne ranka ya dad'e, Maimartaba yace "Alhamdulillah. 'Yar waya?" A wace unguwa take?" Waye mahaifinta?" Adnan yayi murmushi ya sunkuyar da kansa, yace Allah ya taimakeka k'auwar Bahijja ce Bilkisu, tare muke karatu da ita, kuma munfahimci junanmu tana sona Nima inasonta, Abba ka taimakamun karnasa Bilkisu. Maimartaba yace Alhamdullah abu yazo gida kenan, amma naji dad'i sosai Allah yasa abukanin arzikinkune. Murmushi yake yana cike da jin kunya ya amsa da Amin Abba, Mikewa tsaye yayi zaitafi d'akinsa, yace Abba natafi sai da safe, gobe tafiyar safe zakuyi kuwa?" Maimartaba yace "tafiyar safe nakeso muyi in Allah ya yarda. Allah ya tsareku Abba ya kuma kaiku lafiya dawo mana dakai cikin koshin lafiya. Cike dajin dad'i Abba ya amsa da Amin Adnan. Yafito yanufi d'akinsa shekad'ai yasan abunda ke cikin zuciyarsa. Shigarsa d'akin yacire kayansa, yana mai dariyar mugunta yana fad'in gimbiya Bilkisu kenan kinshigo hannuna zanwula k'antaki yanda naga dama, domin ba d'igon sonki a cikin zuciyata ko d'aya, kuma dole kiyi biyayya saboda kina k'arkashin inuwar aurenah, Zanyi amfani da wannan damar na aure ki domin nad'auki famsar abunda kika aikatamun a gaban bainar jama'a. Ya kuma yin murmushin mugunta, yacije baki, yace "nalura da idanunki saikin buk'atar d'a namiji, da wannan zanyi amfani, na azabtardake azaba mai tsanani, saikinyi danasanin aurenah rayuwarki." Yayi kwanciyarsa yana tunanin mugunta iri iri a rayuwarsa." Maimartaba sarki Bashir mahaifinsu Adnan yasauka garin yola lafiya, Inda yasamu tarba da karramawa a masautar yola, Yayi farin cikin karramashi da akayi, Daga nan yashiga fad'awa mai martaba abunda ke tafe dashi." yazo neman auren Bahijja da Bilkisu, Sarki Abdulraham yaji dad'i kuma yayi farinciki da zuwan nasa, yace " aidakayi zamanka ba saikazoba ko aike kayi ya wadatar, kuma Bahijja da Bilkisu 'ya'yankane duk yanda kazartar da hukunci a kansu dai dai ne, ba saika taso tun daga kano zuwa yola nemawa Fahad da Adnan aureba. Amma wani hanzari ba guduba, 'yarka Bilkisu karatu takeyi bansaniba ko Adnan zai iya jiranta harta kammala karatun nata sannan daga baya sai ayi bikin nasu, a lokacin ta mammals karatun nata. hakan naga yafi. Sarki Bashir yayi murmushin jin dad'i yace Bakomai hakan da katsara yayi dai dai zanje na shawarci Adnan idan yanada ra'ayin barinta karatu bayan anyi auren saitaci gaba da karatun dama kuwa makarantarsu d'aya. Murmushi sarki Abdulraham yayi yace "hakan shine daidai idan ya amince sai ayi auren gaba d'aya, Nima zankira Bilkisu domin naji ra'ayinta a kan hakan, A haka sukayi sallama suka rabu cikin farin ciki da kewar juna. Bilkisu kwana biyu hankalinta ya kwanta ta natsu karatunta tasanya a gaba, domin sunkusan fara exam, tsakaninta da prince sai dai kallo, itama mamaki yakebata domin gata gashi sai dai yarab'ata yawuce itama hakan, Tana mamakinsa amma a zuciyarta bata yarda dashi ba domin tasan a kwai wata kullanliya dayake kullawa a rayuwarsa, Ita kuma ta d'auki d'amarar duk abunda yake nufi tafishi jinsa. TOPHA OHH NI UMMU SAFWAN Writing by Fareeda Bashir✍🏻 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR...... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 writing by Ummu Safwan PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S Page 3⃣2⃣ 3⃣3⃣ A haka suka cikagaba da zama da prince a makaranta babu be kula wani daga cikinsu, Abu d'aya yake damunta dashi a kullum idan suka had'u sai yayi mata wani kallo nasama da k'asa sannan yacije baki yayi tafiyarsa, abun yana bata mamaki amma bata kulashi." Seefana tace "sister naga mutumin naki kwana biyu nan ya daina kulaki?" Kodai yaga baya iyawa da fitinarki ne?" Domin kema idan yayimaki bakyaleshi zakiyiba, Bilkisu tayi dariya tace " nasan bazai barniba domin inaji a rayuwata da kwai abunda yake shiryawa, domin nasan halin Adnan sarai baya barin bashi, Wayar da kecikin jaka ta d'auki ruri, ita takatse masu maganar da sukeyi da safeenat, Sauri bud'e jakarta tayi domin tasan Abbantane ke kiranta domin ringing d'insa daban ne tasanya masa, Takara wayar a kunnenta tare dayin sallama ta gaidashi cikin fara'a dajin dad'i, Abba shima cike da farin ciki yake amsa gaisuwa gimbiya Bilkisu, Bayan sunk'are gaisawar Abba yake shaida mata da tashigo mota gobe yana son ganinta akwai maganar da yakeso yayi da ita, Bilkisu tayi mamaki sosai take tambayarsa Abba lafiya kuwa?" Ina Ammi nah take?" Yayi murmushi yace "Ammi ki lafiyarta k'alau gata a kusani, taja wani dogon ajiyar zuciya, Tace Abba bata wayar mu gaisa naji muryanya, Abba yamikawa Ammi waya suka gaisa, sannan zuciyar Bilkisu tayimata sanyi, Tace "insha Allah gobe zamuyi asubanci mutafo tareda fadawa gaba d'aya, Abba yace "yawwa gimbiya Allah yayi maki albarka, yakawoki lafiya, tace "Amin Abbana sukayi sallama, Bayan ta k'are waya da Abbanta, takira fadawa take shaida masu gobe su zama cikin shiri yola zasu tafi, kuma tafiyar safe take buk'ata suyi, su tabbatar da sunwake motocin da zasuyi tafiyar dasu, Suka amsa mata da angama ranki ya dad'e, Takashe wayarta tasanya a jaka, Takai dibanta ga Safeenat tace "sister gobe fa yola zantafi Abba yana nemana amma ina ganin kwana d'aya zanyi saboda munkusan fara jarabawa, Safeenat tace "sister Allah yakaiku lafiya ya kuma dawo dake lafiya, Bilkisu ta amsa da "Amin." Ashe duk maganar da sukeyi a kan kunnen Abdullah da yazo giftawa ta wurin yaji Bilkisu na waya, tana fad'in to Abba insha Allahu gobe da sansafe zamuyi asubanci mutafo tare da fadawa." Ai kuwa Abdullah yaja gefe d'aya ya tsaya inda bata iya ganinsa saida ta kammala wayar, Har maganar da sukayi da Safeenat duk a kan kunnensa, ya fahimci gobe yola zata tafi kenan?" Aikuwa yashiga jin dad'i domin bazai yarda ba dashi za'atafi baza'a barshi garin Kano ba, Juyawa yayi ta bayanta yayi tafiyarsa gida yashiga harhad'a kayansa gobe sai yola, domin ba zai yardaba k'afarsa k'afar fadawa ko a but ne ya amince a sanyashi a tafi dashi yola, Wasa wasa Abdullah beyi barciba Allah Allah yake safiya ta waye masa yagansa a mota sunmik'i hanyar yola,. Dakyar yasamu asuba tayimasa tun kafin mahaifinsa ya fito zuwa masallaci Abdullah yarigashi fitowa rataye da jakar kayansa yayi saurin bud'e gida yanufi masaukin fadawa, Yana isa k'ofar gidan ya tarar da motoci Jere har basa k'irguwa, sunbi layi alamar ba'a jima da gama wankesu ba, Yakai dibunsa a gaba d'aya motocin saida gabansa yafad'i, A zuciyarsa kuma yace "Alhamdulillah Ashe inada Rabin zuwa masarautar su Bilkisu, Yadiba gabas da gamma gudu da arewa bega alamar mutum ko d'aya ba, Ya fahimci cewa suna masallaci sallah sukeyi, A can ya hango wata mota rab'e gefe d'aya ya rataya jakar kayansa yanufi motar yayi tsaye, ya kai dibansa a cikin motar yahango rubar ruwan faro, Yabud'e murfin motar ya d'auko robar ruwan yayi arwala ya tayarda sallah a bakin motar, domin da zarar yashiga masallaci to kafin yafito suna iya tafiyarsu subarsa, Bayan ya k'are sallah ya bud'e murfin motar yayi shigewarsa gidan baya rungume da jakar kayansa, ya d'au minti biyar a motar, saiyaji zafi yayi masa yawa, yashiga zuge glass d'in motar domin iska yashigo masa, Aikuwa anan take sanyin asuba mai had'e da iska mai dad'i yashiga ratsashi, dama besamuyin barci jiyaba, Abdullah yasaki baki da hanci sai kwasar barci yakeyi rungume da jakar kayansa."😊 Gimbiya Bilkisu ta shaidawa fadawa cewa da zarar sun kammala sallar asuba zasu wuce, Haka kuwa suna k'are sallah kowannesu ya shiga motarsa suka nufi gidan Bilkisu domin d'aukarta suwuce. Koda suka isa gidan Bilkisu tareda jakadiya har sun kammala shirinsu tsaf suka fito sukashiga mota suka d'au hanyar." Abdullah nacan cikin motar mutane yasaki Baki da hanci sai kwasar barci yake harda yawun barci😊 Saiji yayi ankwankwasa murfin motar a zabure ya farka cikin gigin barci yake fad'in ankawo yolar?"🙊😂 Bud'e idonsa da zaiyi yayi arba da wani k'aton soja bak'i sed'ik dashi dawani k'aton ciki idanunsa jajir,sai wani huci yake, ya kai dibansa ga Abdullah yace "ubanwaye yashigo dakai cikin motanah?" Abdullah sai da cikinsa ya d'uri ruwa, yafito cikin motar ya maida idonsa a k'ofar gidansu fadawan yaga bbu motocin da yagani d'azun har sunyi tafiyarsu yola kenan, yad'ora hannu a kai ya kurma ihu, Soja narik'e da kwalar rigarsa yana cewa "yakama b'arawo cire belt d'in wandonsa yayi yana neman zugawa Abdullahi shi, Abdullah saibada hakuri yake gashi bayada wuyar sakin fitsari, Aikuwa soja na d'aga belt daniyar zugawa Abdullah, sai ga fitsari yadinga zuba a wandonsa😂 yarik'e belt d'in, mutane ne suka zagayesu suna tambayar abunda ke faruwa aikuwa Abdullah yanasamun sa'ar soja ya gantsaramasa cizo a hannu soja yakwatsa ihu, yasaki Abdullah ya yana diban hannunsa, Shikuwa Abdullah ya zuba da gudu yabar jakar kayansa a motar soja😊 Writing by Fareeda Bashir✍🏻 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASAUTAR..... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S Page 3⃣3⃣ 3⃣4⃣ Dedicated to my lovely sister NA'IFA YAHAYA Allah yasauki lafiya mutafo garin Kano mukwashi shoki😄👯👯👯👯 Gudu yake akan titi yana motsa jininsa, Dama haka al'adarsa take, dazar yayi sallar asuba tunkafin safiya tawaye, kafin mutune sufara firtuwa, Prince yake gudun a kan titi domin motsa jininsa, Yauma hakan takasance gudu yake a kan titin, saiji yayi mota ta bangajeshi, tayi sama dashi ta yafar akan titi, Tundaga lokacin Be kuma sanin inda kansa yakeba, Mai motar kuwa Yakama gabansa yayi tafiyarsa, yabar prince kwance cikin jini kota ina zubar masa yakeyi, Gimbiya Bilkisu tareda fadawanta a kan hanyarsu ta barin gari, Sun iso daidai wurin da abun yafaru, Ganin mutane sunyi cincirindo a tsaitsaiye yasa ta kai dibanta a wurin taga mutane sun tsaitsaya alamar wani abun suke kallo, Tayi saurin d'agawa fadawa hannu alamar su tsaya." tabasu umurni sufita suga meke faruwa?" taga mutane tsaitsaiye a kan titi?" Wasu daga cikin fadawan suka fito, suka nufi wurin da abunyafaru, sukaga mutum a kwance cikin jini, anrasa mai taimakamasa." Sukayi saurin nufo Bilkisu dake cikin mota a zaune, suna shaida mata, da cewa Hatsarine ne yafaru ranki ya dad'e, wadda kuma abun yafaru a kansa yana buk'atar taimakon gangawa domin duk mutanen dake wurin tsoron tab'asa suke. Tayi saurin bud'e murfin mota tafito, tana bada umurni da a d'aukeshi a nufi asibity dashi, Nan take fadawa suka tallebesa a kasanyashi a mota suka nufi asibity dashi, Asibitin kud'i suka nufadashi, Bilkisu tabada ATM CARD d'inta akaciro mata kud'i ta dank'awa d'aya daga cikin fadawan kud'in, tabashi umurni duk abunda ake buk'ata yayi amfani da kud'in asaya. Takoma warta mota tayi zamata tareda jakadiya." Likitoci suka kawowa prince taimakon gangawa, suka tallabesa suka nufi d'akin da za'a dibashi. Prince kwance cikin jini kamar bayada rai saiwani numfashin wahala yake fitarwa, Likitoci tsaitsaye a kansa domin ceto rayuwarsa, Babban likitan yabada umurni da akiramasa d'aya daga cikin wad'anda suka kawosa, Fadawa suka nufi ofishin likita yake shaida masu majinyacinsu yana buk'atar asanyamashi jini da gangawa, Idan ba hakan ba yana iya rasa rayuwarsa a kowane lokaci, domin jininsa yakusan k'arewa ajikinsa, Dan haka aje cikin 'yan uwansa a nemo wasu daga ciki wad'anda jininsu yayi daidai danasa sai a d'ebeshi a sanya masashi, Fadawa suka fito suka nufi wurin gimbiya Bilkisu suna shaida mata abunda likita ya fad'amasu, jini ake buk'ata asanyawa mutumin da suka kawo, A razane tafito a motar tana kallonsu, d'aya bayan d'aya tace, to Ku meye amfaninku da bazaku bada jininku a sanyawa musulmi d'an uwanku domin ceto rayuwarsa ba?" Kallo suka bita dashi cike da jin tsoro, Fahimtar haka da tayi daga garesu yasa, Tarab'asu tawuce cikin sauri tanufi ofishin likita, Tura k'ofa tayi tashiga tareda yimasa sallama, bata jira amsawarsa ba, ko kuma ya bata umurnin zama ba, Taja kujera ta zauna, Likita saibinta yake da kallon mamaki, Yace malama lafiya?" Daga ina haka?" Takai dibanta a wurin likita tace " yi hakuri docter banyi maka bayanin koni wacece ba, wlh duk a rud'e nake, Marar lafiyar damuka kawo yanzun, wadda ke buk'tar jini cikin gangawa, shine nazo domin a d'ebi jinina a sanya mashi, domin idan akatsaya Neman 'yan uwansa zai iya rasa rayuwarsa, Don Allah docter kayi Sauri ka auna jinina idan yayi daidai danasa a sanyamashi. Likita yatsora mata ido cike da mamaki, yace "idan son samune munfi buk'atar asanya masa jinin namiji a kan na mace, Saboda mace tana haihuwa kuma tana zubarda jini duk k'arshin wata, Mik'ewa tsaye tayi cike da b'acin rai, tace "dakata Docter ✋🏼 kaifa kace yana cikin mawuyacin hali mutuwa ko rayuwa?" Amma kakeyimun wani dogon zance, magana d'aya nakeso kafad'amun, Ana iya d'ibar jinin mace a sanyawa wani koba'a d'iba?" Docter yace ana d'iba amma idan mace ta jima bata haihuba, Bilkisu tace "toni bantab'ayin aure ba bare na haihu, Docter sanyamun abun d'ibar jini, kad'iba kak'arawa bawan Allah karya rasa rayuwarsa. Da Sauri likita ya d'auko kayan aiki ya kwantar da ita kan gado yashiga d'ibar jininta. Bayan minti talatin ta tashi daga kan gadon, fadawa sai sannu suke jera mata. Ganin likita tayi a gabanta yana mata sannu had'i dayimata tambayoyi, Babu abunda kikeji a jikin?" D'aga masa kai tayi tace "banajin matsalar komai docter. Yace "Alhamdulillah mund'ebi jininki roba biyu, Asanya masa wadda insha Allahu munasaran farkawarsa nan da awa d'aya, Tace "Allah yabashi lafiya." Likita ya amsa da "Amin." Ya kuma kallonta yace "amma ke matarsa ce ko?" Domin a zamanin damuke ciki babu wadda zai iya taimaka maka da jini sai mahaifiyarka, ko kuma matarka, kodai wani d'an uwanka koshi d'an uwanka najini, Bilkisu tayi murmushi tace niba matar sabace, ba kuma 'yar uwarsa bace, Asalima bansan koshi wayebane, Domin har yanzun banga fuskarsaba, tsoho ne, ko yarone, bansaniba, taimako nayimasa saboda Allah domin duk wadda ya taimaki wani Allah zaitaimakesa." Pls 'yan uwana kutaimakamun da addu'a idanuna ciyo yakemun sosai Writing by Fareedah bashir Copied By YAYA HAYAT (admin Hayat hausa novels Hausa novels and fashion Cool novel, makeup and kitchen1⃣ AND Cool novel, makeup and kitchen2⃣) WHATSAPP NO: +2347039625239 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR.... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S Page 3⃣6⃣ 3⃣7⃣ Bilkisu ta sauka garin yola lafiya, Inda dukkanin wad'anda ke cikin gidan masarautar yayi murna da farin cikin dawowarta. Bayan tayi wanka tashirya taci abinci, ta sauko k'asa tanufi sashen maimartaba domin taji Neman da yakemata, Ta Tarar da maimartaba kishin gid'e a kan kujera, Tayi sallama tashiga. Tasamu wuri a k'asa gefen k'afarsa ta zauna, ta sunkuyarda kanta k'asa tace "Allah ya taimakeka Allah ya k'ara maka lafiya, Gani nazo ranka ya dad'e Allah yasa ba laifi tanayiba, Maimartaba yayi murmushin nan irin nasu na manya, Yace "aibakya laifi Bilkisu, Domin kina kiyaye duk wani abuda kikasan zaib'amun rai, Dan haka nafifitaki a cikin 'ya'yana. Wato Bilkisu wata shawara nakeso muyidake wadda maganar waya bata isa, Saikinzo gani gaki. Bilkisu kinsan d'an sarkin kano, Fahad shiyakeson Bahijja, Ta girgiza kai. To satinda yawuce mahaifin yaron wato sarki Bashir, yazo da kansa ba aike yayiba, yazo neman aurenku keda Bahhija. Saida gaban Bilkisu yafad'i Yaci gaba da cewa Kema d'ansa Adnan yaganki a makaranta, yanunamun dacewa, harkun fahimci junanku, dan hakan nayanki hukunci aurardaku gaba d'ayanku keda Antynki Bahijjah. maimartaba magana yakeyi amma gaba d'aya hankalinta bayajikinta, musamman dataji ya ambaci yabadasu gaba d'ayansu, Idanunta ne suka cika da hawaye tasunkuyarda kanta k'asa yadda Abbanta bazai iya ganin hawayentaba, Maimartaba tunda yafara yin magana yake kallon yanayinta yalurada lokaci d'aya tacanza masa daga k'arshe hawaye take zubarwa, Yace subahanallahi Bilkisu laifi?" Meyasanki zubarda hawaye?" Goge hawayenki kidaina kuka, Idan maganar aure ce bakyaso daki zubarda hawayenki k'ara afasashi, Nima abunda yak'arabani kwarin gwaiwar yimasa alk'awalin badake, yazomun da mgnar cewa kunfahimci junanku a makaranta dake da yaron. Amma wallahi Bilkisu mundun bakyaso to alk'awari ne bazan maki auren dole ba, Kanta a sunkuye k'asa sai zubarda hawaye take, Gaba d'aya tausayin mahaifinta duk yagama lunlub'eta, a zuciyarta, Wato domin ya faranta mata rayuwa yana iya ruguza alkharin dayayiwa sarki Bashir nabayardasu dayayi gaba d'ayansu, Abba idan yayi haka kuma har abada sarki Bashir bazai kuma yarda da maganarsaba, Sannan kuma idan yayi hkan, yaya k'auwarsa sarki bashir Amminmu zaji dad'i wadda suke uwa d'aya uba d'aya, da sarki Bashir, Zai iya zamantuwar rugujewar zumcinsu, Maimartaba yace "gimbiya Bilkisu kenake saurare, kukan da kikeyi nameye?" Takuma sunkuyar da kanta k'asa tace"Abba karatuna banaso nayi aure batareda na kammala karatunaba, Abba inaso nayi karatu sosai domin nataimaka 'yan uwana mata takowace hanya, Abba yace "nasan kudirinki a kan karatunki, gimbiya Bilkisu, Nayiwa sarki Bashir bayanin karatunki, Yace zai tambayi Adnan d'in idan yaji yagani ya amince zaibarki idan akayi auren saikici gaba da karatunki Idan kuma be aminceba to lallai bazan auran dakeba sai bayan kin kammala karatunki har lokacinda burinki yacika, gimbiya Bilkisu, Murmushin dole ta k'wakwalo tayi, had'ida kallon mai marmarba, Tace nagode Abba, Yace "goge hawayen kitashi kitafi kikwanta kihuta nasan kinsha gajiyar hanya, Tamik'e tsaye had'ida yimasa sai anjima, Tafita daga d'akin, Tafiya takeyi kamar wadda kwai yafashewa a cikin domin gaba d'aya batacikin hankalinta, da kyar tasamu ta isa d'akinta cikin mawuyacin hali. Akan gadonta tafad'a tasaki wani wahalallen kuka mai tsuma zuciya, Tana magana ita d'aya kamar wata zaranriya, Ashe dama Adnan d'an uwanane yake wulak'antani hakan?" Meyake nufi da turowa Neman aurena?" Wani sabon salon wulak'anci dacin zarafi zaikuma yimun bayan ya aureni?" Domin a bakinsa yasha furtamun bayasona, bayason ganina, Me kama danima idon ya ganta sai ya hukuntata, Sannan ace da wannan zanyi rayuwar aure?"😭 Takuma b'arkewa da wani sabon kuka mai tsuma zuciya, Tana danasanin had'uwarta da Adnan a rayuwarta gashi yanzun yana neman ruguzamata rayuwa." Adnan kuwa gaba d'aya yasusuce baya da maganar kowa sai ta Bilkisu, Anty Bahijja ke k'ara kwantar masa da hankali akan cewa Bilkisu insha Allahu takusan zama matarsa, Likita ya turo k'ofa yashigo had'ida yimasu sallama yanufi gadon Adnan domin ya ciremasa rubar jinin da ke hannunsa, Doctor yakai dibansa ga Adnan yayi murmushi yace " Adnan angon Bilkisu ina fatan ba abunda kemaka ciyo domin munasan ran sallamarka nan da zuwa gobe, Adnan kwance yake amma jin doctor ya ambaci Bilkisu yayi zumut ya mik'e zaune, Yana murmushi yace doctor kokasan Bilkisu ne?" Kaga mundace da juna ko?" Gata fara kyankyanwar yarinya mai dogon hanci, ga k'aramin baki, Yace "doctor kaga Bahijja yayi nuni da Bahijja yace kamarsu d'aya da Bilkisu na, Amma Bilkisu tafita kyau, Gaba d'ayansu dariya suke masa ganin yanda soyayyar Bilkisu ta kusa zautar dashi, Bahijja tace, ayye Adnan yanzun Nice Bilkisu tafini kyau?" To lallai bazan baka aurantaba nafasa, Aisai ganinshi tayi durk'oshe a gabanta rik'e da k'afafunta, yana fad'in "yi hakuri Anty Bahijja ki aura mun Bilkisu wlh idan narasa Bilkisu zan iya rasa rayuwata, Sai a kunnen maimartaba, yace bazaka rasa ranyuwarka ba Adanan indai akan Bilkisu ne domin munyi mgana da mahaifinta yabaka Bilkisu amma dasharad'in sai ta kammala karatunta." Writing by Ummu Safwan 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR..... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S Page3⃣7⃣ 3⃣8⃣ Adnan yace "dady kataimakamun karnarasa Bilkisu wlh idan narasata zan iya rasa rayuwa, A yanda nakeji Bilkisu itace rayuwata rashinta a gareni komai zai iya faruwa dani, pls dady kataimakamun. rik'e yake da k'afar dady yanayimasa magiya, Maimartaba ya dafashi ya mik'ar dashi tsaye, tareda rungumeshi a jikinsa, cike da tausayin d'an nashi, ganin yafad'a tarkon soyayyah. Yace "Adnan nafad'amaka ka kwantar da hankalinka Bilkisu tazama matarka, Koyanzun idan kashirya za'a d'aura maka aure da Bilkisu amma da sharad'in zaka barta tacigaba da karatunta, Idan kuma baka buk'atar matarka tadinga yawun makarata to kak'ara hakuri har lokacinda ta kammala karatun nata sai ayi bikin naku. Pls Adnan kadaina damun zuciyarka da yawan damuwa, Domin kaji bayanin da likita ya yimuna akan cewa ciyon zuciya ne yakeson kamaka saboda yawan tunanin da kakeyi, Adnan yace "dady nayarda a aura mun Bilkisu zanbarta tacigaba da karatunta daga nan har k'asar waje idan tana buk'ata, wlh dady nayimata alk'awari zankaita domin tayi karatunta, Ya juya ya kalli Bahijja dake zaune duk tausayinsa yama lunlub'eta, Yace dady ga Anty Bahijja nan itace shaidata zanbar Bilkisu tayi karatu." Dady yace "toshikenan tunda ka amince zamuyi waya da mahaifin nasu, sai nafad'a masa yanda mukayi dakai kaga daga k'arshe sai a sanya ranar aurenku lokaci d'aya tare da yayanka fahad gaba d'aya. Murmushi yayi harsaida hak'oransa suka fito, cike da jin dad'i yace nagode dady." Gaba d'ayansu suka sanya dariya." Bilkisu ce keshir shirenta domin komawa makaranta, ta kamalla shiryawa, tsaf. amma zuciyarta cike take da kunci domin tun jiya kobarci bata samutayiba, saboda tashin hankalin maganar da Abba yayi mata na auren Adnan, D'akin maimartaba Tanufa, domin yimashi sallama, Tura k'ofar tayi tareda sallama, Ta isa kusa dashi ta durk'usa k'asa tareda sunkuyarda kanta, "tace Abba barka da hutawa. Allah yataimakeka Allah ya tsare mana lafiyarka Abba nashirya zan koma makaranta. Abba yatashi daga kwancen dayake, yana mai murmushi a fuskarsa yace "gimbiya Bilkisu harkinsherya?" Sai makaranta yanzun ?" To Allah yakaiki lafiya, Allah ya tsaremumke a duk inda kike , Ina alfahari dake Bilkisu a cikin 'ya'yana domin jajircewarki a kan karatunki, Allah yabaki ilimi mai amfani." Tasunkuyar da kanta k'asa tana mai zubar da hawaye, tace "Amin Abbah. Maimartaba cikin rashin jin dad'in ganin hawayenta yace "Bilkisu mekikeyiwa kuka?" Meke damunki?" Tun lokacin da nayimaki mgnar auren d'an gidan sarki Bashir naga kinshiga wani yanayi natashin hankali bayan kuma ance kunfahimci junanku tun a makaranta, Bilkisu waimeke damunki ne?" Takuma sunkuyarda kanta tana mai shinshikar kuka, data tuna da cewa wai Adnan ne zaicewa sun fahimci juna dashi. yabiyo ta wannan hanyar ne domin wata mummunar manufa tashi, ya aureta don yaji dad'in wulak'antata, amma tayi alk'awari a rayuwarta bazata tab'ayiwa mahaifinta musuba, kuma bazata tab'a sanyashi yaji kunya a idon jama'a ba, bazan tab'a barin Abbanah yazama mai magana biyu, amma zata nemi alfarma a wurinshi, wadda tasan zaiyimata ita. Tasunkuyar da kanta k'asa, tace " Abba babu abunda yake kedamuna, Amma don Allah Abba ina Neman alfarma a wurinka. Cikin yanayin tausayi, yace "fad'i Bilkisu ina saurarenki, Tace "Abba don Allah katausayamun koda sun aikoma da cewa A d'aura aurenmu tare da Anty Bahijja, Abba don Allah kataimamun kar d'aura dani, Harsai na kamalla karatuna sannan. pls Abba kataimamun ta kuma fashewa da kuka, Abba yace "share hawayenki Bilkisu bazantab'ata yimaki abunda bakyasoba, Tunda kinfi buk'atar saikin kammala karatun naki sannan kiyi aure, to shikenan sai ayi na antynki Bahijja daga baya sai a yinaki bikin, Hakan yayi maki kuwa? D'aga kai tayi had'ida yin murmushi jindad'i, tace "ngd Abbah Abba shima murnushin yayi yace "daina yimun godiya burina shine akullum naga nafarantamki rai yanda kema kike k'okarin farantamun nawa ran, . Tashi kitafi kar dare yayi maki a hanya. Tamik'e tafita had'ida yimasa sallama, Adnan jiki yayi kyau ansalameshi a asibiti, Dashigarsu gida ya fad'a d'akinsa ya yayi wanka yayi kwanliya ta d'aukar hanka, Sauri kawai yakeyi isa makaranta domin yayi ido biyu da Bilkusu, Motar Abbansa yashiga wadda tafi motarsa komai, da shigarsa motar ya kalli fuskarsa a madubi yaga yayi kyawon da betab'ayin irinsaba murmushi yayi a ransa kuma sai cewa yake dole ne idan Bilkisu ta ganni taji itama takamu da matsanancin sona, Yaja motar yanufi makaranta, domin Neman Bilkisu, Dashigarsa makarantar mazaje group sai kuwa sukeyi naganinsa, amma be kulasuba sai waige waige yakeyi shidai burinsa yayi ido biyu da Bilkisu." Fareeda basheer😘 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S 3⃣9⃣ 4⃣0⃣ Amma besamu ganinta ba, Acan ya hango safeenat zaune ita kad'ai, tana karatu, yanufota yana waige waige koda zaiga Bilkisu, ko alamunta beganiba, Yayiwa safeenat sallama had'ida samun wurin ya zauna a kusa da ita Safeenat kallon mamaki tabishi dashi, sannan tabud'e baki tace malam lafiya ?" Kowane sabon rashin mutuncin ne ka b'ullo dashi dashi ta hakan?" To bud'e idanunka da kyau kaga kowacece kake zaune a kusa gareta, Safeenat CE Ba Bilkisu ba😡 Don haka kashiga hankalinka, Adnan yace "pls safeenat saurara kiji banzo da niyar cutarkuba wannan karon alkhairi ne yakawoni wurinku, Pls Don Allah ina Bilkisu?" tund'azon nake nemanta bangantaba, Safeenat tayi zumut tamik'e tsaye, Ta hararesa🙄 tace "bansa ran da akwai alkhairi a tareda kaiba. Kabiyomun ta wata sigane, wadda bantab'a ganinka a cikintaba domin kana bukatar nafad'amaka inda Bilkisu take, dan kaji dad'i wula k'antata, To kasani bazan tab'a fad'amaka a inda Bilkisu takeba saidai jin haushin hkan yasanya kayimun wulak'acin da kayi niyar yimata,🙄 Tad'auki littafanta tayi tafiyarta bata tsaya kuma saurarensa ba, Shi kuwa sai kiranta yakeyi "safeenat tsaya kiji, Wlh ba mugunta ce takawoniba alkhairi ne yakawoni Neman Bilkisu, ki yarda dani, Ko wai wayanshi batayi ba tayi tafiyarta tabar makarantar gaba d'aya, Tashi yayi yashiga Motarsa, ya jata da k'arfi yanufi gidansu Abdullah, Kai tsaye yashiga gidan taredà sallama ya tsugunna ya gaida mamansu Abdullah, ya tambayeta ko Abdullah na ciki kuwa,?" Tasheda mashi da cewa eh yana ciki barci yakeyi domin tund'azun befitoba, Ya mik'e yashiga d'akin Abdullah, Ya tarar dashi zaune a kan kujera yana gyangyad'i, Yadukesa a kafad'a yace "meye kuma abun zama a kan kujera kana gyangyad'i saikace wani maraya?" Abdullah yaturo baki yace "kabari kawai prince abubuwa suntafaru kwana biyu nan bangankaba idan nakira wayarka akashe nakejinta, kuma gashi nadaina fita waje, saboda nad'auko mgna, wani soja kenemana ruwa a jallo, Prince yayi dariya yace "aikaidaman aikinka kenan d'aukar magana, Yanzun kuma a hannun soja kafad'a?" Ai kuwa zakaci dukan tsiya domin kasan halin soja ba sauki ke gareshiba, Nidai ba wannan yakawoni ba, Abdullah bakada labarin 'yar gidanka Bilkisu?" Domin naje makaranta tund'azun nayi zaman jiranta tunda safe bangantaba, Kuma nasan Yanda Bilkisu keda nacin karatu, babu abunda zai hanata zuwa makaranta Sai da babban lalura ko kuma ciyo. Don Allah Abdullah kanuna mun gidansu Bilkisu, Nadibota domin na tabbatarda lafiya glau yake, Abdullah bakida hanci yasaki yana kallon prince cike da mamaki Sannan yayi k'arfin halin yimasa magana, yace "Prince lafiya kake kuwa?" Kokasan abunda bakinka yake furtawa kuwa?" Idan banjika sosai ba, kamar cewa kayi nakaika gidansu Bilkisu domin kadibo lafiyarta?" Prince yace "kwarai kuwa, Hakan nace. Abdullah yarik'e baki🤔 cike da mamaki, Yace "prince yaushe hakan tafaru da kai?" Badai kacemun Zakayi son Bilkisu kakeyi ba?" Prince ya dafa Abdullah yace "Abdullah babu tantama son Bilkisu nakeyi, So kuma mai tsanani, a yanda nakeji bazan iya rayuwa batareda Bilkisuba, Rashin ganinta da banyiba kwana biyu jinake kamar nahad'e zuciyata na mutu, Domin nikad'ai nasan irin yanda nakeji da kuma yanayinda nake ciki narashinta, Abdullah cike da al'ajabi yake kallon prince, Yace kaikuwa yaushe hakan tasameka nafad'awa tarkon son Bilkisu?" Prince yace "nima bansaniba farka kawai nayi naganni nafad'a tarkon sonta so mai tsanani, Pls Abdullah karka kuma tambayata komai katashi mutafi kakaini gidansu Bilkisu sannan daga baya kaci gaba dayimun tamboyin da kakeyimun a kanta, Abdullah yayi murmushi yace to 'prince Bilkisu bata garin nan tatafi yola. Nima garin bintane zuwa yolar Allah yahad'ani da wannan sojan wanda a yanzun yahani fita ko ina, Yashiga fad'awa prince abunda yafaru tundaga farko har zuwa k'arshe, prince dayake cikin halin tashin hankalin rashin Bilkisu, saida yayi dariya harda rik'e ciki,😂 Abdullah yahasala da dariyarda prince yake masa, ya mik'e tsaye yanuna masa hanyar waje👉🏻yace "kaga malam fitarmun daga d'aki nagaji dajin dariyarka, Nad'auka tausayamun zakayi, nayi awon arziki amma saika sanyi a gaba kanayimun dariya,😡 To fita kabani wuri nibansan gidansu Bilkisu ba, kaje can kanema. Prince ya gintsi dariyar dayakeyi, Ya zauna a kusa dashi had'ida rik'e hannunsa yace "haba my friend wasanefa niba kai nakeyiwa dariyaba, Yasanya hannu a aljihunsa yaciro bandir d'in 1000 bandir biyu ya dank'awa Abdullah a hannunsa, Yace wannan nakane abokina sakamakon Labarinda kabani dayasanyani nishad'i nakyawawan halayya Bilkisu, Abdullah yayi dariyar jindad'i Yace aiba anan labarin yatsayaba domin kuwa bayan sun kammala waya da mahaifin nata, Naji tana shaidawa safeenat cewa zata tafi yola, Amma kwana d'aya zayayi zadawo, Saboda shirye shiryen jarabawa dazasu farawa, Kaga kuwa inhar kwana d'ayan tayi, To ayau d'in nan yakama zata dawo. Prince ya girgiza kai alamar jindad'in bayanin da Abdullah yayi masa, Yace wa Abdullah tabbas a yau ne zatadawo, Amma don Allah my friend karakani gidansu, mugani koda tadawo, Nidai muradina naganta nayi ido biyu da ita koda zanji sanyi a rayuwatah. Abdullah yatashi tsaye yace "ba matsala Prince komai zan'iya yimaka indai befi k'arfinaba musamman a kan gimbiya Bilkisu Suka mik'e tsaye gaba d'ayansu, Suka nufi hanyar fita daga d'akin, Sai Abdullah yadawo baya ya zaune, Prince yabishi da kallon mamaki yace "lafiya dai Abdullah?" Naga kadawo kasamu wuri kayi zamanka?" Abdullah yace kamanta halinda nake ciki ne?" Koso kakeyi infita inci garo da wannan k'aton sojan, Ya sanya bindiga 🔫 ya d'aukemun kai da ita, ya harbeni kaikuma kayi tafiyarka kabarni nan, Saikaci gaba da rayuwarka a duniyar cikin jindad'i ko?" Prince ya dinga dariya, Yace haba Abdullah ina tareda kai har soja ya isa ya harbeka ina tsaye kuma na kyalesa?" Abdullah yayi dariya dominshi cika bakin prince har dariya yakebashi saikace wani jarumi, Yace "lokacinda gimbiya Bilkisu takira fadawanta suka sanyani a mota suka yafi dani a lokacin kana ina?" Tsaye kayi kana kallona kakasa tab'uka komai, To wannan ma hka zakaga soja yasanya bindiga ya d'aukemun kai, kuma kakasa hassala komai, Prince yayi dariya yace ai ita Bilkisu ta da bance, Kuma sarautarsu k'arfi ke gareta, Shi kuma soja yana k'arshin masarauta dole yayi masarauta biyayya domin a k'arkashin masarauta suke, Don haka tashi mutafi babu abunda zai faruwa harmutafi mudawo my friend saki jikinka, Yaruk'o hannunsa suka fita." Writing by Fareeda Bashir✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR..... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S page 4⃣1⃣ 4⃣2⃣ WANNAN PAGE D'IN NAKUNE DOMIN JIN DAD'INKU MEMBER'S OF PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S, ALLAH YAK'ARA HAD'A KANMU YATSAREMU DA SHAIRRIN MAHASADA🙏🏻🙏🏻 Gimbiya Bilkisu Sunshigo garin Kano lafiya tareda fadawanta, Gosulun motoci ne ya tsayardasu a kan titi sun d'auki kusan minti 10 sannan sukasamu gosolun ya tsagaita sukawuce, Tafiya sukeyi saigani sukayi wata mota na biyarsu a baya, Fadawa sune suka lura da hakan Suka fad'awa Bilkisu, domin tambayi umurninta su tsaya suga kowaye ke biyarsu?" kosu cigaba da tafiyar da sukeyi?" Tabasu umurni da karsu tsaya, Watak'ila basu yakebiyaba. Harsuka k'ara masaukin Bilkisu, suka tsaitsaya." Shima wadda kebiye dasu ya tsayar da motarsa a daidai wurin da suka tsaya, Fadawa sukanufesa da alamar tambaya a fuskarsu, Bilkisu ce ta dakatardasu, Dacewa "kubarshi ya k'araso muji abunda ke tafedashi. K'arasowa yayi dai dai a kusa da ita, Fuskarsa kan Bilkisu yana murmushi, Kallon mamaki tabishi dashi tana tunanin a ina tasan wannan fuskar?" Cigaba yayi da kusantota da murmushi a kan fuskarsa, Ganin hakan dayakeyi, Fadawa basujira umurninta ba sukayi saurin dakatardashi, Suka had'a baki gaba d'ayansu, suka Dakata d'an talakawa. Mundad'e muna sanyamaka ido kana bibiyarmu tun a kan hanya, Meke tafe dakai?" Bilkisu tayi saurin dokawa fadawa tsawa, tace "banason hakan banason ana wulak'anta d'an adam a gabana, da talaka da mai kud'i duka Allah ya haliccesu, indai ina taredaku karna kuma jin kunyiwa kowanne mutun wannan kalamin, Kubarshi ya k'araso nace, domin naji abunda ke tafedashi, Bilkisu na magana amma kallonta yakeyi cike da sha'awa, bedamu da abunda fadawa sukayimasa ba, Ya k'arasa kusa da ita yace "gimbiya Bilkisu halayarki suna burgeni suna kuma bani sha'awa, Saboda kyawawan halayarki yasanya nake bibiyar rayuwarki domin ganin nacinma burina a kanki na aurenki, Da farko sunana Zaharandin Mansur nid'an minister garin nanne, Tun lokacinda nad'ora idona a kanki Allah yasanyamin sonki a rayuwata, Bilkisu kyawawan halayanki sune suka kuma dasamun wutar sonki a rayuwata, Harnakai bana iya ganin kowace mace a duniya sai ke, Pls Bilkisu ki amshi soyayya ta wlh nayimaki alk'awarin bazan tab'ata wulak'antakiba Zankula dake zanriritaki a cikin Mata, Zaki zamo tauraruwa a cikin taurari,kuma nayimaki alkharin bazan tab'a yimaki kishiyaba, pls Bilkisu ki amshi soyayyata. Bilkisu kallo tabishi dashi cike da mamaki ganin yanda ya katse sai zuba zance yakeyi, Tajuya ta kalli fadawanta take tsaye suna kallonsa, Tayi masu nuni da suyi tafiyarsu saitanemesu, suka shiga motarsu sukayi tafiyarsu. Ta maida kallonta a xaharandin tayi murmushi tace "nagode da k'aunar da kanunamin, Hak'ika naji dad'in soyayyarka gareni, Domin inason mai sona a duk inda yake, Ta kalli agogon da ke hannunta, tace kayi hakuri sai wani lokaci domin yanzun lokacin cin abincina yayi, Gashi kuma yanzun nadawo daga tafiya, Tajuya zata shige gida kenan, Sai hango Prince tayi a tsaye a bakin motarsa tareda Abdullahi Adanunsa sun kad'e sunyi jajir, jikinsa wani cincira yakeyi yana rawa, saboda b'acin rai, Abdullahi ne rik'edashi yana lanlashinsa had'ida bashi magana, Bilkisu ganinda tayimasa a tsayen saida gabanta yafad'i, domin tasan ba alkhari bane yakawosa, Ya k'arasa wurin zaharandin yarik'emasa kwalar riga yana fitar da huxuci kamar wani zaki, Yanafad'in " meyakawoka wurin matata?" Wani dalili zai sanyaka zuwa neman aure cikin aure, Domin Duk maganganunda kake furtamata a kan kunnena yake. Ya kuma cacumo masa riga, saida idanun zaharandin suka firfito waje, akan jinzafin rik'on da Adnan yayi masa, Yace gargid'i nake maka ba umurniba, Duk lokacinda nakuma ganinka a k'ofar gidan nan, Ko kuma na kuma ganinka tareda Bilkisu saina b'atarda kai daga lokacin ba mai kuma ganinka." Ganin rik'on da prince Yayiwa zaharandin yana neman kashesa, Cikin yanayin tashin hankali tak'arasa kusa dashi Tasanya hannunta tabuge hannun prince daga wuyan rigar xaharandin Tace "sakesa Adnan waime hakan?" Idan ka kashesafa?" To bari kaji zaharandin shine Mijin da zan aure, kuma shi nakeso a rayuwatah, Kuma kasani daga yau duk wani abu yasameshi, Kaima baza'abarkaba sai anhukuntaka, Domin furucin dakayi yanzun shi zai d'aureka har lahira. Da kuma kake i'k'irarin ni matarkace waye ya d'aura mana aure dakai, Allah ya tsareni da aurenka dana aureka k'ara na tabbata banyi aureba, Domin babu komai ataredakai sai tsabar mugunta, Da kuma wulak'anta talakawanka." Ta juya wurin zaharandin da yayi tsaye yana kallonsu idonsa yayi jajir d'in wahala, Tace "my love yi hakuri shiga motarka kayi tafiyarka, sai munhad'u a makaranta gobe saimu iyar da maganarda mukeyi, Tabud'e masa murfin motar Tayimasa nuni da hannu da yazo yashiga Yaji dad'in irin karamcin da tayimasa a gaban Adnan, Murmushin dole ya k'ak'aro yazo zaishiga motar yace "my one and only kikulamun da kanki, Naji dad'in kulawarki a kaina luv u Tace "luv u 2 Yashiga motarsa yayi tafiyarsa yana mai d'aga mata hannu Itama hakan. Duk abunda sukeyi a kan idon Adnan, jiyake kamar ya had'iye zuciya ya mutu saboda bak'in ciki. juyawa yyi yanayiwa Bilkisu magana yana fad'in "Bilkisu tsaya kiji abunda ke tafedani alkhairi ne wlh ba muguntace taka woni wurinki ba. Ko sauraransa batayiba tayi tashegiwarta gida." Writing by Fareeda Bashir✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR...... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S Page 4⃣5⃣ 4⃣6⃣ Sai ganin xaharandin tayi cikin motar fuskarsa d'auke da murmushi, Ya bud'e murfin motar yafito fuskarsa cike sa fara'a, Yake cewa gimbiya barka da fitowa tund'azun nake zaman jiramki domin naga kyankyawar fuskarki koda zanji dad'i, Bilkusu ta kallesa sama da k'asa, tace "nagode zaharandin da kulawarka gareni amma kasani idan ina tafiya ba'a tareni a hanya, ina fatan hakan yazamar makashine na k'arshe Xaharandin yace insha Allah gimbiya hkan bazai kuma faruwaba, Nasan makaranta kika nufa kushigo mutafi nima can zantafi, Tayi murmushi tace "nagide zaharandin a k'asa nakeso natafi, Ya durk'usa k'asa yana rok'inta, yanafad'in gimbiya kiyi hkr kishigo nak'arasa da ke, Banaso kina tafiya a k'asa kamun ki kai makaratar duk namijin da yaganki nasan sai ya kalleki ni kuma yi hakan zai ya yimun ilah a rayuwata, Pls Gimbiya Dan Allah badan halinaba kishigo nak'arasa dake makaranta, Ganin ya had'ata da Allah yasanyata shiga mortar suka nufi makaranta, Tafiya sukeyi sai fira yakemata tun bata kulashi hartasoma bayarmasa, A nan ta fahimci zaharandin mutum ne mai yawan barkwanci, a haka har suka isa makaranta, Shigarsu makarantar yayi daidai da fitiwar prince daga class, Kallo yabisu dashi cike da tashin hankali da tsantsar kishi a fuskarsa, Bilkisu ta hango prince tsaye ya tsura masu ido yana kallonsu, saida gabanta yafad'i, amma kuma ta dake tabiyewa Zaharamdin yaci gaba da bata labari tana dariya, Jikinsa ne yasoma rawa alamar b'acin rai zuciyar maza ta motsa, Abdullah yayi saurin matsowa kusa dashi ya rik'ashi ya zaunar dashi, yana bashigana, "Pls Adnan ka sansauta nuna kishin hka akan Bilkisu, wadda batasan kanayi, Idan ta fahimci da kana kishinta hakan, to tabbas na tabbas zatadingabi ta wannan hanyar domin ganin ta musguna maka, Adnan yadafa Abdullah yamik'e tsaye, yace "Abdullah son Bilkisu da kishinta suna neman sukashe, bakaji yanda nakejiba a zuciyata idan nasanya idona naganta tareda zaharandin, Jina nakeyi kamar nahad'iye zuciya na mutu, zansanya a d'aukemunshi, tabar ganinsa, domin ya daina d'aukemata hankali, har saina dasa soyayyata a zuciyarta harmuyi aure Abdullah yace "haba abokina kazamo namijin duniya mana a fagen soyayya, idan kasanya aka d'aukesa tomekayi kenan?" hakuri zakayi kafafata dashi harkasamu ka kwato soyayyarka awurin Bilkisu dingayi, Duk maganganunda sukeyi a she akan kunnen Safeenat, Tazo wuce, takusa dasu, basu d'ura da itaba, Sai gani sukayi tarab'asu ta wuce, had'ida yimasu wani kallo na nuna alamar duk abunda kuke fad'i najishi a kunne na, Tanufi wurin Bilkisu cike da mamaki ganinta tana magana da xaharandin harda dariya. Adnan yabita da kallon mamaki, Yajuya ya kalli Abdullah yace masa "ina ganinfa duk maganganun da mukeyi Safeenat tajisu, Abdullah meye mafita?" Abdullah yace wannan ma wata damace dazamu biyo tawurinta mu fahimtarda ita, saita tashawo maka kan Bilkisu, Adnan yace "idan mukatashi daga makaranta musameta gida saimuyi maganar, Safeenat kallon mamaki tabi Bilkisu dashi, Tayimasu sallama, zaharandin yace k'awarmu barka da zuwa, Ita kuwa Bilkisu zuwan safeenat tayimashi sallama, Tarik'a hannun safeenat suka nufi class, Safeenat fuskarta cike da alamar tambaya, Bilkisu ta lura da hakan tace "sis kobaki tambayanba yanzun zanfad'amaki domin Naga hkan a fuskarki, Safeenat tace "ina sauraranki, meye had'inki da zaharandin Mansur?" Anan Bilkusu tashiga bata labari tunfarkon had'uwarsu harkawowa yanzun da tagansu a tare, Tacigaba da cewa wlh Safeenat babu soyayyar zaharandin ko kad'an a rayuwata, Domin baya d'aya daga cikin mazan danakeso na aura, ina kulashi ne domin na musgunawa Adnan dan na lura dazarar yaganni taredashi jiyake kamar yahad'iye zuciya ya mutu, Safeenat tace "tabbas prince sonki yakeyi domin nadad'e da gano hakan ataredashi, kinkoga kuwa kunyi maching dashi, Bilkisu tace "Allah ya tsareni nayi aure wacan maigirman kan tsiya, Wadda me d'auki talaka a bakin komaiba saidai abunda wulak'an tawarsa, Keni wlh banmafa yarda dashiba akwai abunda yakeson k'ullawa shiyasa yabiyo ta wannan sigar wai sona take, kuma nasan Allah yafishi, Takuma kallon Safeenat tace "ga alamar tarkonsa yafara kamaki, kinsoma yarda dashi. Safeenat tayi murmushi taja hannunta suka shiga class, Bayan antashi daga makaranta Adnan da Abdullah sukayi zaune a mota suna jiran fitowar Safeenat tareda Bilkisu, Domin subi safeenat gida dansuyi magana da ita ta fahimta, Sai hangosu sukayi sunfi Zaharandin yabud'e masu mota sunshiga yaja suka bar makarantar, Prince yacije Baki, ya duki sitiyarin mota, Had'ida kallon Abdullah yace "wlh Bilkisu sutake takasheni, ita bata lura da sonda nake mata takeyimun wannan wulak'ancin, amma nasan maganinta, Yaja motar yabi bayansu." Luv u all😘. Writing by Ummu safwan✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR..... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S Page 4⃣3⃣ 4⃣4⃣ Abdullahi ya rik'ashi yashi gardashi mota, saboda b'acin rain abunda Bilkisu tayimasa be iya tuk'a motarba, Saidai Abdullah yaja motar suka tafi." Gida Abdullah ya nufadashi, Yashigar dashi d'akinsa ya kwantar dashi a kan gadonsa, Adnan sai zubar da hawaye yakeyi idan yatuna irin abunda Bilkisu tayimasa a gaban zaharandin, Abdullah sai hakuri yake bashi, Yana kuma lallashinsa, Adnan ya kalli Abdullah idonsa jajir, "Yace wlh Abdullah a kan Bilkisu komai zan iya aikatawa Zaharandin, dama tun a makaranta nake ganin take takensa a kanta, Ashe dama sonta yakeyi?" To be i'sa yaja dani a fagen soyayya ba, sai dai nasanya a b'atar dashi b'acewa ta har abada, Ba d'an minister bane shi koda d'an shugaban k'asa ne be i'sa yayi ja yanya dani a fagen neman aure ba, musamman a kan Bilkisu. Zubbur yayi yamik'e tsaye, yanufi hanyar waje yana wani huci, Abdullah yayi saurin rik'o hannunsa yace "prince ina zuwa haka?" Prince yace "wurin dady zan tafi, nafad'a masa yasanya ranar aurenmu nan da sati biyu, Domin nahuta da rad'ad'in sonta dake andabata a rayuwatah, Abdullah yarik'e hannusa yace "idan kayi hakan mekayi kenan?" Prince kazamo namijin duniya mana, kajajirce kasamo soyayya gimbiya Bilkisu da hannunka, har lokacinda ta yarda ta amince, tasoka, a sannan saikuyi auren, Domin na hango k'iyayyarka tsantsarta a idon gimbiya Bilkisu, Wadda mundun kayi amfani da damar da kake da ita ka domin aureta, to tabbas komai zai iya faruwa bayan aurenku. Pls Adnan ka kwantar da hankalinka mubi komai a sannu har kasamo soyayyarta da kanka ta yarda dakai sannan kuyi auren sai kunfiyin zaman lafiya da jin dad'in rayuwar aurenku. Sai a sannan Prince yaji dad'i, hankalinsa ya soma kwanciya, sai ya soma tunanin ta ina zai fara gyara kura kuransa?" Da musgunawar da yadinga yiwa Bilkisu, wad'anda yasan har abada bazata tab'ata mantawa dasuba. Ya kuma mai da kallonsa a Abdullah yace " Abdullah ta ina zan fara Neman soyayyar Bilkisu?" Harta yarda dani ta kuma amince dani har muyi aure?" Abdullah yace "wannan nabarmaka daga yau zuwa gobe kayi tunani kasamo mafita, Tashi tsaye yayi yacewa prince "zantafi gida sai dai gobe idan mun had'u a makaranta, Kashigo da wuri domin Kasan munada test k'arfe 8:30am Prince yace" ai dole nashigo da wuri kodan saboda naga sahibatar zuciyata, Abdullah yayi dariya yafita had'ida jamasa k'ofa yace "Prince Adnan ankamu dayawa a soyayyar Bilkisu. Bayan Abdullah yafita, Prince har zaishiga toilet domin yin wanka, Sai ganin Abdullah yayi yadawo a guje yana fitarda numfashin gudun dayayi, Prince cikin gid'ima ya tambayesa Abdullah lafiya?" Meke faruwa?" Naga kadawo a guje hakan?" Abdullah yakai zaune dafe dakai, yacewa prince "inafa lafiya ina fita yanzun naci karo da wannan masifanfen sojan, sanye da kayan sojoji, da k'atuwar bindiga rataye a kafad'arsa. Yanuna prince da hannu👉🏻 Wlh duk abunda yasameni da kai zanyi kuka, saboda saidana fad'a maka bazan fitoba amma katilassamin saida nafito yanzun ga irinta nan abunda nakewa gudu yafaru. ya d'ora hannu a kai🙆🏻‍♂ shikenan yanzun kasheni zaiyi." Adnan mezaiyi inba dariyaba, Yacewa Abdullah "mutafi ka nunamun kowaye wannan sojan dayakeso yafirgitarmun da Amini, Abdullah yakaimasa harara🙄 Yace "saidai kai kafita, kagansa amma ni daga nan babu inda zankuma matsawa. Prince safe da ciki yana dariya😂 yace "to fad'amun a dai dai wane wuri kaganshi?" Abdullah yace "daka lek'a waje, zaka ganshi zaune a kan kujera, da bindiga a hannunsa. Prince yafito yana dariya, Mahmud ya hango abokin Fahad sanye da kayan sojoji Adnan yayi murmushi yak'arasa wurinsa, had'ida yi masa sallama, ya mik'amasa hannu suka gaisa, Adnan fuskarsa cikeda murmushi yace " yaya mahmud,Ashe dama kaine ka firgita aboki?" Aduk lokacin da yayi ido biyu dakai saika firgitashi har saiyasaki fitsari, Mahmud yayi dariya yace "wannan abokin naka shikuwa menaimasa hakan?" wadda yasanyashi jin tsorona harda fitsari?" Adnan yana dariya yafad'amasa duk abunda Abdullah yafad'amashi a kan shi, Mahmud dariya yashigayi, yace "tuni namanta dashi, nayi cigiyarsa kwana biyu domin nabashi kayansa bangansaba, yanzun haka jakar kayansa na but d'ina dasu nake yawo, ina cigiyarsa ko zanganshi amma ko alamarsa babu, Namayar da kayan na'ajiye a but d'ina." Adnan yace yaya mahmud d'aukomun kayan nakai masa, domin maganar da nake maka yanzun haka yana d'akina ya b'oye, da yalek'o ya ganka a zaune, Domin idan bada kayansa nashigar masaba nanuna masa shedar ka hakuri, to kasani tsogunne bata k'areba, domin Abdullah bazai tab'ata fitowa daga d'akin nan nawaba, saboda tsoron da yake maka, Mahmud yayi dariya yatashi yabud'e but d'in motarsa ya d'aukowa Adnan jakar kayan Abdullah yamik'a masa yace, "kace masa nace yafito mugaisa, Gaba d'aya suka sanya dariya harda Fahad dayake k'arasowa." Adnan yashiga d'akinsa rataye da jakar kayan Abdullah, Da shigarsa d'akin yadinga yiwa Abdullah dariya yana fad'in matsoraci, to ga jakar kayanka nan na k'arboma, gobe ma ka kuma shiga motar soja kace yola zakatafi. Abdullah ya k'arbi jakarsa be kuma cewa Prince komaiba, Yafito yayi tafiyarsa." Bilkisu kuwa da shigarta gida, fad'awa tayi a kan makeken gadonta tashiga rera kuka, Jakadiya tajiyo kukanta, taturo k'ofa tareda sallama, tashigo d'akin , taganta cikin yanayin tashin hankali, Tashiga tambayarta, Gimbiya Bilkisu meke faruwa kike kuka hakan?" Nidai a iya sanina lafiya k'alau muka dawo, babu wani abu danasani wadda yake damunki, Amma yanzun cikin lokacin k'ank'ani rayuwarki yab'aci harkike zubarda hawayenki. Bilkisu tayi murmushin dole, tadafa jakadiya tace "karki damu jakadiya wani abu ne, take Neman sanyani gaba, kitaimaka mun da addu'a, idan nasamu lokaci zanfad'a maki komai. Jakadiya tace "Allah ya sausauta maki ko menene shi,shugabata, Bilkisu tace Amin." Wayarta ta d'auka takira safeenat, take shaida mata da cewa tadawo, Safeenat tashiga murna dajin dad'i daga nan take shaimata gobe sunada test da safe dan haka tashigo makaranta da wuri, Bilkisu tayi murmushi tace Alllah ya kaimu my sis." Shiri takeyi domin tafiya makara, atamfarce a jikinta tasanya hijabinta har k'asa, tad'auko jakarta ta rayata, tayi kyau sosai, Tafito tayiwa jakadiya sallama tanufi makaranta, Tafiya takeyi saiji tayi ana mata horn, Bayanta, Bata waigaba, kuma bata fasa tafiyarba sai sauri take domin tak'arasa makaranta, Ganin batada niyar tsayawa,yasanya, yayi saurin shiga gabanta, ya gifta mata mota ya tare mata hanya." Writing by fareeda Bashir (UMMU SAFWA) LUV U ALL😘😘😘 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR...... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S Page 4⃣5⃣ 4⃣6⃣ Sai ganin xaharandin tayi cikin motar fuskarsa d'auke da murmushi, Ya bud'e murfin motar yafito fuskarsa cike sa fara'a, Yake cewa gimbiya barka da fitowa tund'azun nake zaman jiranki fitowarki domin naga kyankyawar fuskarki koda zanji dad'i a rayuwata, Bilkusu ta kallesa sama da k'asa, tace "nagode zaharandin da kulawarka gareni amma kasani idan ina tafiya ba'a tareni a hanya, ina fatan hakan yazamar makashine na k'arshe Xaharandin yace insha Allah gimbiya hkan bazai kuma faruwaba, Nasan makaranta zaki tafi pls kishigo mutafi nima can zantafi, Tayi murmushi tace "nagode zaharandin a k'asa nakeso natafi, Ya durk'usa k'asa yana rok'unta, yanafad'in gimbiya kiyi hkr kishigo nak'arasa da ke, Banaso kina tafiya a hanya, kamun ki kai duk namijin da yaganki nasan sai ya kalleki, ni kuma yi hakan zai iya sanyamun ilah a rayuwata, Pls Gimbiya Dan Allah badan halinaba kishigo nak'arasa dake makaranta, Ganin ya had'ata da Allah yasanyata shiga motar suka nufi makaranta, Tafiya sukeyi sai fira yakemata tun bata kulashi hartasoma fara kulashi, A nan ta fahimci zaharandin mutum ne mai yawan barkwanci, a haka har suka isa makaranta, Shigarsu makarantar yayi daidai da fitowar prince daga class, Kallo yabisu dashi cike da tashin hankali da tsantsar kishi a fuskarsa, Bilkisu ta hango prince tsaye ya tsura masu ido yana kallonsu, saida gabanta yafad'i, amma kuma ta dake tabiyewa Zaharamdin yaci gaba da bata labari tana dariya, Jikinsa ne yasoma rawa alamar b'acin rai zuciyar maza ta motsa, Abdullah yayi saurin matsowa kusa dashi ya rik'ashi ya zaunar dashi, yana bashimagana, "Pls Adnan ka sansautawa rayuwarka, kadaina nuna kishinka hka akan Bilkisu, wadda batasan kanayiba, Idan ta fahimci kana kishinta hakan, to tabbas na tabbata zatadingabi ta wannan hanyar domin ganin ta tadinga musgunawa rayuwarka , Adnan yadafa Abdullah yamik'e tsaye, yace "Abdullah son Bilkisu da kishinta suna neman kasheni, bakaji yanda nakeji a zuciyataba idan nasanya idona naganta tareda zaharandin Jina nakeyi kamar nahad'iye zuciya na mutu, zansanya a d'aukemunshi, tabar ganinsa gaba d'aya, domin ya daina d'aukemata hankali, har saina dasa soyayyata a zuciyarta harmuyi aure Abdullah yace "haba abokina kazamo namijin duniya mana a fagen soyayya, idan kasanya aka d'aukesa tomekayi kenan?" hakuri zakayi kafafata dashi harkasamu ka kwato soyayyarka awurin Bilkisu, Duk maganganunda sukeyi a she akan kunnen Safeenat sukeyinsu, Tazo wucewa, takusa dasu, basu d'ura da itaba, Sai gani sukayi tarab'asu ta wuce, had'ida yimasu wani kallo na nuna alamar duk abunda kuke fad'i najishi a kunne na, Tanufi wurin Bilkisu cike da mamaki ganinta tana magana da xaharandin harda dariya. Adnan yabita da kallon mamaki, Yajuya ya kalli Abdullah yace masa "ina ganinfa duk maganganun da mukeyi Safeenat tajisu, Abdullah meye mafita?" Abdullah yace wannan ma wata damace damukasamu mubiyo tawurinta mu fahimtarda ita, saita tashawo maka kan Bilkisu, Adnan yace "idan mukatashi daga makaranta musameta a gida saimuyi maganar, Safeenat kallon mamaki tabi Bilkisu dashi, Tayimasu sallama, zaharandin ya amsa had'ida cewa "k'awarmu barka da zuwa, Ita kuwa Bilkisu zuwan safeenat tayimashi sallama, Tarik'a hannun safeenat suka nufi class, Safeenat fuskarta cike da alamar tambaya, Bilkisu ta lura da hakan tace "sis kobaki tambayanba yanzun zanfad'amaki domin Naga hkan a fuskarki, Safeenat tace "ina sauraranki, meye had'inki da zaharandin Mansur?" Anan Bilkisu tashiga bata labari tunfarkon had'uwarsu harkawowa yanzun da tagansu a tare, Tacigaba da cewa wlh Safeenat babu soyayyar zaharandin ko kad'an a rayuwata, Domin baya d'aya daga cikin mazan danakeso na aura, ina kulashi ne domin na musgunawa Adnan dan na lura dazarar yaganni taredashi jiyake kamar yahad'iye zuciya ya mutu, Safeenat tace "tabbas prince sonki yakeyi domin nadad'e da gano hakan ataredashi, kinkoga kuwa shine daidai dake domin kunyi maching dashi, Bilkisu tace "Allah ya tsareni na aure wacan mugun maigirman kan tsiya, Wadda me d'auki talaka a bakin komaiba saidai abun wulak'an tawa, Keni wlh banmafa yarda dashiba, akwai abunda yakeson k'ullawa shiyasa yabiyo ta wannan sigar wai sona yake, kuma nasan Allah yafishi, Takuma kallon Safeenat tace "tace ina ganin alamar tarkon yaudararsa yafara kamaki, kinsoma yarda dashi. Safeenat tayi murmushi taja hannunta suka shiga class, Bayan antashi daga makaranta Adnan da Abdullah sukayi zaune a mota suna jiran fitowar Safeenat da Bilkisu, Domin subi safeenat gida, domin suyi magana da ita ta fahimta, Sai hangosu yayi sunnufi motar Zaharandin yabud'e masu sunshiga suna dariya gaba d'ayansu, yaja motar suka bar makarantar, Prince yacije Baki, ya duki sitiyarin mota, Had'ida kallon Abdullah yace "wlh Bilkisu sutake takasheni, ita bata lura da irin sonda nake matabane?" takeyimun wannan wulak'ancin, amma nasan maganinta, Yaja motar da k'arfi yabi bayansu." Luv u all😘. Writing by Ummu safwan✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR..... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S Page 4⃣3⃣ 4⃣4⃣ Abdullahi ya rik'ashi yashi gardashi mota, saboda b'acin rain abunda Bilkisu tayimasa be iya tuk'a motarba, Saidai Abdullah yaja motar suka tafi." Gida Abdullah ya nufadashi, Yashigar dashi d'akinsa ya kwantar dashi a kan gadonsa, Adnan sai zubar da hawaye yakeyi idan yatuna irin abunda Bilkisu tayimasa a gaban zaharandin, Abdullah sai hakuri yake bashi, Yana kuma lallashinsa, Adnan ya kalli Abdullah idonsa jajir, "Yace wlh Abdullah a kan Bilkisu komai zan iya aikatawa Zaharandin, dama tun a makaranta nake ganin take takensa a kanta, Ashe dama sonta yakeyi?" To be i'sa yaja dani a fagen soyayya ba, sai dai nasanya a b'atar dashi b'acewa ta har abada, Ba d'an minister bane shi koda d'an shugaban k'asa ne be i'sa yayi ja yanya dani a fagen neman aure ba, musamman a kan Bilkisu. Zubbur yayi yamik'e tsaye, yanufi hanyar waje yana wani huci, Abdullah yayi saurin rik'o hannunsa yace "prince ina zuwa haka?" Prince yace "wurin dady zan tafi, nafad'a masa yasanya ranar aurenmu nan da sati biyu, Domin nahuta da rad'ad'in sonta dake andabata a rayuwatah, Abdullah yarik'e hannusa yace "idan kayi hakan mekayi kenan?" Prince kazamo namijin duniya mana, kajajirce kasamo soyayya gimbiya Bilkisu da hannunka, har lokacinda ta yarda ta amince, tasoka, a sannan saikuyi auren, Domin na hango k'iyayyarka tsantsarta a idon gimbiya Bilkisu, Wadda mundun kayi amfani da damar da kake da ita ka domin aureta, to tabbas komai zai iya faruwa bayan aurenku. Pls Adnan ka kwantar da hankalinka mubi komai a sannu har kasamo soyayyarta da kanka ta yarda dakai sannan kuyi auren sai kunfiyin zaman lafiya da jin dad'in rayuwar aurenku. Sai a sannan Prince yaji dad'i, hankalinsa ya soma kwanciya, sai ya soma tunanin ta ina zai fara gyara kura kuransa?" Da musgunawar da yadinga yiwa Bilkisu, wad'anda yasan har abada bazata tab'ata mantawa dasuba. Ya kuma mai da kallonsa a Abdullah yace " Abdullah ta ina zan fara Neman soyayyar Bilkisu?" Harta yarda dani ta kuma amince dani har muyi aure?" Abdullah yace "wannan nabarmaka daga yau zuwa gobe kayi tunani kasamo mafita, Tashi tsaye yayi yacewa prince "zantafi gida sai dai gobe idan mun had'u a makaranta, Kashigo da wuri domin Kasan munada test k'arfe 8:30am Prince yace" ai dole nashigo da wuri kodan saboda naga sahibatar zuciyata, Abdullah yayi dariya yafita had'ida jamasa k'ofa yace "Prince Adnan ankamu dayawa a soyayyar Bilkisu. Bayan Abdullah yafita, Prince har zaishiga toilet domin yin wanka, Sai ganin Abdullah yayi yadawo a guje yana fitarda numfashin gudun dayayi, Prince cikin gid'ima ya tambayesa Abdullah lafiya?" Meke faruwa?" Naga kadawo a guje hakan?" Abdullah yakai zaune dafe dakai, yacewa prince "inafa lafiya ina fita yanzun naci karo da wannan masifanfen sojan, sanye da kayan sojoji, da k'atuwar bindiga rataye a kafad'arsa. Yanuna prince da hannu👉🏻 Wlh duk abunda yasameni da kai zanyi kuka, saboda saidana fad'a maka bazan fitoba amma katilassamin saida nafito yanzun ga irinta nan abunda nakewa gudu yafaru. ya d'ora hannu a kai🙆🏻‍♂ shikenan yanzun kasheni zaiyi." Adnan mezaiyi inba dariyaba, Yacewa Abdullah "mutafi ka nunamun kowaye wannan sojan dayakeso yafirgitarmun da Amini, Abdullah yakaimasa harara🙄 Yace "saidai kai kafita, kagansa amma ni daga nan babu inda zankuma matsawa. Prince safe da ciki yana dariya😂 yace "to fad'amun a dai dai wane wuri kaganshi?" Abdullah yace "daka lek'a waje, zaka ganshi zaune a kan kujera, da bindiga a hannunsa. Prince yafito yana dariya, Mahmud ya hango abokin Fahad sanye da kayan sojoji Adnan yayi murmushi yak'arasa wurinsa, had'ida yi masa sallama, ya mik'amasa hannu suka gaisa, Adnan fuskarsa cikeda murmushi yace " yaya mahmud,Ashe dama kaine ka firgita aboki?" Aduk lokacin da yayi ido biyu dakai saika firgitashi har saiyasaki fitsari, Mahmud yayi dariya yace "wannan abokin naka shikuwa menaimasa hakan?" wadda yasanyashi jin tsorona harda fitsari?" Adnan yana dariya yafad'amasa duk abunda Abdullah yafad'amashi a kan shi, Mahmud dariya yashigayi, yace "tuni namanta dashi, nayi cigiyarsa kwana biyu domin nabashi kayansa bangansaba, yanzun haka jakar kayansa na but d'ina dasu nake yawo, ina cigiyarsa ko zanganshi amma ko alamarsa babu, Namayar da kayan na'ajiye a but d'ina." Adnan yace yaya mahmud d'aukomun kayan nakai masa, domin maganar da nake maka yanzun haka yana d'akina ya b'oye, da yalek'o ya ganka a zaune, Domin idan bada kayansa nashigar masaba nanuna masa shedar ka hakuri, to kasani tsogunne bata k'areba, domin Abdullah bazai tab'ata fitowa daga d'akin nan nawaba, saboda tsoron da yake maka, Mahmud yayi dariya yatashi yabud'e but d'in motarsa ya d'aukowa Adnan jakar kayan Abdullah yamik'a masa yace, "kace masa nace yafito mugaisa, Gaba d'aya suka sanya dariya harda Fahad dayake k'arasowa." Adnan yashiga d'akinsa rataye da jakar kayan Abdullah, Da shigarsa d'akin yadinga yiwa Abdullah dariya yana fad'in matsoraci, to ga jakar kayanka nan na k'arboma, gobe ma ka kuma shiga motar soja kace yola zakatafi. Abdullah ya k'arbi jakarsa be kuma cewa Prince komaiba, Yafito yayi tafiyarsa." Bilkisu kuwa da shigarta gida, fad'awa tayi a kan makeken gadonta tashiga rera kuka, Jakadiya tajiyo kukanta, taturo k'ofa tareda sallama, tashigo d'akin , taganta cikin yanayin tashin hankali, Tashiga tambayarta, Gimbiya Bilkisu meke faruwa kike kuka hakan?" Nidai a iya sanina lafiya k'alau muka dawo, babu wani abu danasani wadda yake damunki, Amma yanzun cikin lokacin k'ank'ani rayuwarki yab'aci harkike zubarda hawayenki. Bilkisu tayi murmushin dole, tadafa jakadiya tace "karki damu jakadiya wani abu ne, take Neman sanyani gaba, kitaimaka mun da addu'a, idan nasamu lokaci zanfad'a maki komai. Jakadiya tace "Allah ya sausauta maki ko menene shi,shugabata, Bilkisu tace Amin." Wayarta ta d'auka takira safeenat, take shaida mata da cewa tadawo, Safeenat tashiga murna dajin dad'i daga nan take shaimata gobe sunada test da safe dan haka tashigo makaranta da wuri, Bilkisu tayi murmushi tace Alllah ya kaimu my sis." Shiri takeyi domin tafiya makara, atamfarce a jikinta tasanya hijabinta har k'asa, tad'auko jakarta ta rayata, tayi kyau sosai, Tafito tayiwa jakadiya sallama tanufi makaranta, Tafiya takeyi saiji tayi ana mata horn, Bayanta, Bata waigaba, kuma bata fasa tafiyarba sai sauri take domin tak'arasa makaranta, Ganin batada niyar tsayawa,yasanya, yayi saurin shiga gabanta, ya gifta mata mota ya tare mata hanya." Writing by fareeda Bashir (UMMU SAFWA) LUV U ALL😘😘😘 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR...... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S Page 4⃣5⃣ 4⃣6⃣ Sai ganin xaharandin tayi cikin motar fuskarsa d'auke da murmushi, Ya bud'e murfin motar yafito fuskarsa cike sa fara'a, Yake cewa gimbiya barka da fitowa tund'azun nake zaman jiranki fitowarki domin naga kyankyawar fuskarki koda zanji dad'i a rayuwata, Bilkusu ta kallesa sama da k'asa, tace "nagode zaharandin da kulawarka gareni amma kasani idan ina tafiya ba'a tareni a hanya, ina fatan hakan yazamar makashine na k'arshe Xaharandin yace insha Allah gimbiya hkan bazai kuma faruwaba, Nasan makaranta zaki tafi pls kishigo mutafi nima can zantafi, Tayi murmushi tace "nagode zaharandin a k'asa nakeso natafi, Ya durk'usa k'asa yana rok'unta, yanafad'in gimbiya kiyi hkr kishigo nak'arasa da ke, Banaso kina tafiya a hanya, kamun ki kai duk namijin da yaganki nasan sai ya kalleki, ni kuma yi hakan zai iya sanyamun ilah a rayuwata, Pls Gimbiya Dan Allah badan halinaba kishigo nak'arasa dake makaranta, Ganin ya had'ata da Allah yasanyata shiga motar suka nufi makaranta, Tafiya sukeyi sai fira yakemata tun bata kulashi hartasoma fara kulashi, A nan ta fahimci zaharandin mutum ne mai yawan barkwanci, a haka har suka isa makaranta, Shigarsu makarantar yayi daidai da fitowar prince daga class, Kallo yabisu dashi cike da tashin hankali da tsantsar kishi a fuskarsa, Bilkisu ta hango prince tsaye ya tsura masu ido yana kallonsu, saida gabanta yafad'i, amma kuma ta dake tabiyewa Zaharamdin yaci gaba da bata labari tana dariya, Jikinsa ne yasoma rawa alamar b'acin rai zuciyar maza ta motsa, Abdullah yayi saurin matsowa kusa dashi ya rik'ashi ya zaunar dashi, yana bashimagana, "Pls Adnan ka sansautawa rayuwarka, kadaina nuna kishinka hka akan Bilkisu, wadda batasan kanayiba, Idan ta fahimci kana kishinta hakan, to tabbas na tabbata zatadingabi ta wannan hanyar domin ganin ta tadinga musgunawa rayuwarka , Adnan yadafa Abdullah yamik'e tsaye, yace "Abdullah son Bilkisu da kishinta suna neman kasheni, bakaji yanda nakeji a zuciyataba idan nasanya idona naganta tareda zaharandin Jina nakeyi kamar nahad'iye zuciya na mutu, zansanya a d'aukemunshi, tabar ganinsa gaba d'aya, domin ya daina d'aukemata hankali, har saina dasa soyayyata a zuciyarta harmuyi aure Abdullah yace "haba abokina kazamo namijin duniya mana a fagen soyayya, idan kasanya aka d'aukesa tomekayi kenan?" hakuri zakayi kafafata dashi harkasamu ka kwato soyayyarka awurin Bilkisu, Duk maganganunda sukeyi a she akan kunnen Safeenat sukeyinsu, Tazo wucewa, takusa dasu, basu d'ura da itaba, Sai gani sukayi tarab'asu ta wuce, had'ida yimasu wani kallo na nuna alamar duk abunda kuke fad'i najishi a kunne na, Tanufi wurin Bilkisu cike da mamaki ganinta tana magana da xaharandin harda dariya. Adnan yabita da kallon mamaki, Yajuya ya kalli Abdullah yace masa "ina ganinfa duk maganganun da mukeyi Safeenat tajisu, Abdullah meye mafita?" Abdullah yace wannan ma wata damace damukasamu mubiyo tawurinta mu fahimtarda ita, saita tashawo maka kan Bilkisu, Adnan yace "idan mukatashi daga makaranta musameta a gida saimuyi maganar, Safeenat kallon mamaki tabi Bilkisu dashi, Tayimasu sallama, zaharandin ya amsa had'ida cewa "k'awarmu barka da zuwa, Ita kuwa Bilkisu zuwan safeenat tayimashi sallama, Tarik'a hannun safeenat suka nufi class, Safeenat fuskarta cike da alamar tambaya, Bilkisu ta lura da hakan tace "sis kobaki tambayanba yanzun zanfad'amaki domin Naga hkan a fuskarki, Safeenat tace "ina sauraranki, meye had'inki da zaharandin Mansur?" Anan Bilkisu tashiga bata labari tunfarkon had'uwarsu harkawowa yanzun da tagansu a tare, Tacigaba da cewa wlh Safeenat babu soyayyar zaharandin ko kad'an a rayuwata, Domin baya d'aya daga cikin mazan danakeso na aura, ina kulashi ne domin na musgunawa Adnan dan na lura dazarar yaganni taredashi jiyake kamar yahad'iye zuciya ya mutu, Safeenat tace "tabbas prince sonki yakeyi domin nadad'e da gano hakan ataredashi, kinkoga kuwa shine daidai dake domin kunyi maching dashi, Bilkisu tace "Allah ya tsareni na aure wacan mugun maigirman kan tsiya, Wadda me d'auki talaka a bakin komaiba saidai abun wulak'an tawa, Keni wlh banmafa yarda dashiba, akwai abunda yakeson k'ullawa shiyasa yabiyo ta wannan sigar wai sona yake, kuma nasan Allah yafishi, Takuma kallon Safeenat tace "tace ina ganin alamar tarkon yaudararsa yafara kamaki, kinsoma yarda dashi. Safeenat tayi murmushi taja hannunta suka shiga class, Bayan antashi daga makaranta Adnan da Abdullah sukayi zaune a mota suna jiran fitowar Safeenat da Bilkisu, Domin subi safeenat gida, domin suyi magana da ita ta fahimta, Sai hangosu yayi sunnufi motar Zaharandin yabud'e masu sunshiga suna dariya gaba d'ayansu, yaja motar suka bar makarantar, Prince yacije Baki, ya duki sitiyarin mota, Had'ida kallon Abdullah yace "wlh Bilkisu sutake takasheni, ita bata lura da irin sonda nake matabane?" takeyimun wannan wulak'ancin, amma nasan maganinta, Yaja motar da k'arfi yabi bayansu." Luv u all😘. Writing by Ummu safwan✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR..... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S Page4⃣7⃣ 4⃣8⃣ Tafiya suke yana bin bayansu, Safeenat a kafara ajiyewa domin gidansune na farko, sannan yawuce domin ya ajiye Bilkisu gida, Adnan yayi parking a daidai k'ofar gidansu Bilkisu, Yasamu yaro ya aikashi domin akira mashi safeenat, Safeenat tayi mmki sosai dataga yaro yashigo wai ana sallama da ita a waje, Cike da mamaki tacewa yaron kaje kace ganinan zuwa, Hijabinta ta d'auko tasanya tafito dan ganin kowaye ke nemanta, Arba taci da prince tsaye k"ofar gidansu tareda Abdullah, Kallon mmki tabisu dasu tare da yunkurin komawa gida, Prince yayi saurin cingabanta yana fad'in pls safeenat kitsaya ki sauraremu mana kisan abunda ke tafedamu, Tayimasa wata kalar harara, tace meke tafe daku, bayan mugunta, Ai kobaka fad'i abunda yakawokaba ninasani, kabiyini gida ne domin nima kayimun abunda kaga dama, Prince yace "pls safeenat ba wannan ne yakawoni wurinkiba, Hasalima wurinkine domin nabaki hakurin abunda yafaru a baya wanda naimaku da keda k'awarki, Ya koma kalar tausayi yace "Pls safeenat kuyi hukuri kuskureni, kuma nagane kuskurena, dan Allah safeenat komai yawuce, Kuma kitayani bawa k'awarki hakuri, domin har gobe idan mukayi ido biyu da ita ina hango tsanata a cikin idanunta, wadda ni kuma banajin dad'in hakan a rayuwata." Safeenat Allah yajarabeni da mutuwar son Bilkisu wadda nakeji a yanzun hakan idan bansamu Bilkisu ina iya rasa rayuwata, Yakai duk kushe a gaban safeenat yana mai zubarda hawayensa, Yaci gaba da cewa safeenat kitaimakamun kishawomun kan Bilkisu ta amince dani tasoni ta k'aunace ni, koda zanji dd'i a rayuwata, Safeenat ta tausayawa prince sosai, Domin ta fahimci yafad'a matsananciyar soyayyar Bilkisu, Prince wadda yakeji da kud'i, da mulki da kuma sarauta, yaugashi a tsunne a gabanta yana zubarda hawaye domin Neman soyayyar Bilkisu, Takai kallonta a wurinsa, fuskarta cike da tausayinsa, tace mik'e tsaye prince kadaina tsugunnawa a gaba na, Nayarda dakai kuma nayarda da soyayyarda kakeyiwa Bilkisu, Kuma insha Allah zantaimaka maka Bilkisu tasoka ta kuma zama matarka Yayi murmushin jin dad'i, yace nagode safeenat, idan kikayimun hakan komai zan iya mallakamaki a rayuwa, Ita mata tayi murmushi tace ba wannan a tsakaninmu zantaimakeka ne ina kuma taimake K'awata Bilkisu domin kundace da juna, Sai a lokacin Abdullah yayi magana, Yace muna godiya k'awarmu da wannan taimako naki, saidai karki manta ranar Monday ne ake bikin ranar masoya wadda kikasani a duk k'arshen shekara muna had'ashi a cikin makaranta, pls safeenat ki taimakemu kishawo mana kan k'awarki ta harci Bikin, Safeenat tayi dariya tace prince na Bilkisu lallai kakamu da yawa, insha Allahu zanmu halarci bikin da yardar Allah, Anan sukayi sallama kowannesu yakama gabansa cikeda farin ciki. Abdallah ne gaban motar prince sundawo daga gadina waken dauko Mayan daza'a anfanidashi wake bikin dazasuyi na ranar masaya, Mazaje group dune shuwagabannin bikin don yau kusa two years basuyiba Suna shigowa harabar makarantar prince yahangi mortar Zaharaddin kuma ga'alama kamar bilkisu ce aciki, nan take yaji gabanai yafadi rayuwarsa tabaci gabadaya, Dakarfi adnan yaja b urki yace wallahi abdallah Bilkisu sotake takasheni darayuwata,Ita ba taga yadda make sontaba,ammatake min wala"kanci Rana wani kula wacan jakin mekama da sillan kara amma zanyi maganinta, Kuma bazan sake kulataba Dan duk abunta yau saura one month bikinmu,amma kamin lokacin saina saitama zahaddin bankali Dan sai yasan yata"ba jinin sarauta Yana zaune cikin mota yana sakin surutu yahango safeenat zaune tana karatu, saiya bude marfin mota yafita yayi wurin safeenat Shidai abdallah baicemai komiba kuma baicemai ina zakaba don yasan wahalar dayasha akan shiga hurumin da banasaba don yawahala sosai,Dan haka bemace ina zakaba bare yakallesa Yarima yazo wucewa hankalinsa yakai wajen Bilkisu sake kwasar dariya,ita harga allah bata lura dashiba shikuma yayi tamaza ya gitta tawajen yayi kamar bai gantaba,don ko motar bai kallaba, Yana zuwa wajen safeenat yazauna yace kawarmu yakike mikikeyi anan kedaya tace toh yazanyi inanan ina Mazarin karatuna yace wane topic ne idan na,iya intamaki race biology ne reproducthon system OK bara ingani nafa yashiga koya mata saida yatabbatar data iya sosai kana yarabu da ita, suna gamawa yace ina tukueci race gaya photon Bilkisu me har yamiko hannu ya,ansa ta hanamai ta tashi zata tsere aikonan suka kama yar tsere Gimbiyace tafuto cikin motar Zaharaddin tana bidar safeenat can ta hangota itada yarima suna dariya, batasan miyasa taji gabanta yafadiba tareda bacinrai duk hankalinta taji yatashi duk abundant takeyi Zaharaddin nakallonta yace gimbiya yanaga kinbata rai kamar kina kishi daganinsu tare, race was no Allah yatsare inyi kishin wa nihaushina da "batarai baiwuce safeenat data tsaya tana magana da wancan azzalumin muguba, sai Zaharaddin yayi murm ushi yace wait harnaji sanyi araina, daganan sukayi sallama akan saisun hadu ranar masoya Saboda jin haushi irin na gimbiya ko bid"ar safeenat batayiba tawuce wata gida saide side suka hadu a can gida Safeenat nakomawa ta Shiga wajen gimbiya tace shine kika tafo warki kikabarni Bilkisu tace yo ganin nayi kina tareda masoyinki ina nake miki magana safeenat tayi murmushi Dan tasan kishine kuma tasan gimbiya da prince suna son junansu babu de Wanda yasan dahaka cikinsu musamman Bilkisu harma kara adnan yasan annabi yafaku side bilkisu 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR..... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S Page4⃣7⃣ 4⃣8⃣ Tafiya suke yana biye dasu a baya, Safeenat ce a kafara ajiyewa domin gidansune na farko, sannan yawuce domin ya ajiye Bilkisu, Adnan yayi parking a daidai k'ofar gidansu safeenat, Yasamu yaro ya aikashi domin akira mashi safeenat, Safeenat tayi mmki sosai dataga yaro yashigo wai ana sallama da ita a waje, Cike da mamaki tacewa yaron kaje kace ganinan zuwa, Hijabinta ta d'auko tasanya tafito dan ganin kowaye ke sallama da ita, Arba tayi da prince tsaye a k"ofar gidansu tareda Abdullah, Kallon mmki tabisu dasu tare da yunkurin komawa gida, Prince yayi saurin shigabanta yana fad'in "pls safeenat kitsaya ki saurareni, kisan abunda ke tafedamu, Tayimasa wata kalar harara🙄, tace "meke tafe daku, bayan mugunta, Ai kobaka fad'i abunda yakawokaba ninasani, kabiyini gida ne domin nima kayimun wulak'ancin da da kaga dama, Prince yace "pls safeenat ba wannan ne yakawoni wurinkiba, Hasalima Nazo wurinkine domin nabaki hakurin abunda yafaru a baya wanda naimaku da keda k'awarki, Ya koma kalar tausayi yace "Pls safeenat kuyi hukuri kuskureni, kuma nagane kuskurena, dan Allah safeenat komai yawuce, Kuma kitayani bawa k'awarki hakuri, domin har gobe idan mukayi ido biyu da ita ina hango tsanata a cikin idonta, wadda ni kuma banajin dad'in hakan a rayuwata." Safeenat Allah yajarabeni da mutuwar son Bilkisu wadda nakeji a yanzun idan bansamu Bilkisuba zan iya rasa rayuwata, Yakai duk kushe a gaban safeenat yana mai zubarda hawaye a fuskarsa, Yaci gaba da cewa safeenat kitaimakamun kishawomun kan Bilkisu ta amince dani tasoni ta k'aunace ni, koda zanji dd'i a rayuwata, Safeenat ta tausayawa prince sosai, Domin ta fahimci yafad'a matsananciyar soyayyar Bilkisu, Prince wadda yakeji da kud'i, da mulki da kuma sarauta, yaugashi a tsunne a gabanta yana zubarda hawaye domin Neman soyayyar Bilkisu, Takai kallonta a wurinsa, fuskarta cike da tausayinsa, tace "mik'e tsaye prince kadaina tsugunnawa a gaba na, Nayarda dakai kuma nayarda da soyayyarda kakeyiwa Bilkisu, Kuma insha Allah zantaimaka maka Bilkisu tasoka ta kuma k'aunaceka daga k'arshe ta zama matarka Yayi murmushin jin dad'i, yace nagode safeenat, idan kikayimun hakan komai zan iya mallakamaki a rayuwa, Ita ma tayi murmushi tace "ba wannan a tsakaninmu zantaimakeka ne, ina kuma taimake K'awata Bilkisu domin kundace da juna, Sai a lokacin Abdullah yayi magana, Yace muna godiya k'awarmu da wannan taimako naki, saidai karki manta ranar Monday ne ake bikin ranar masoya wadda kikasani a duk k'arshen shekara muna had'ashi a cikin makaranta, pls safeenat ki taimakemu kishawo mana kan k'awarki ta harci Bikin, Safeenat tayi dariya ta kalli prince, tace "prince na Bilkisu lallai kakamu da yawa, insha Allahu zanmu halarci bikin da yardar Allah, Anan sukayi sallama kowannesu yakama gabansa cikeda farin ciki. Abdallah ne gaban motar prince sundawo daga gadina wajen dauko kayanyakin daza'ayi amfanidasu wajen bikin dazasuyi na ranar masaya, Group d'insune, Mazaje group sune shuwa gabannin bikin, sai kaida komowa sukeyi, suna tsara abubuwan dazasuyi yanda bikin zai k'ayatar, Suna shigowa harabar makarantar prince yahango motar Zaharaddin kuma ga'alama kamar bilkisu ce acikinta, nan take yaji gabansa yafadi rayuwarsa tab'aci, Dakarfi adnan yaja wani irin burki ya tsayar da motarsa, wadda saida yafirgita Abdullah, yakai dibansa ga Abdullah daya runtse idonsa saboda tsoro, yace " wallahi abdallah Bilkisu sotake takasheni darayuwata,Ita ba tasan yadda nake sontabane,?" amma take min walak'anci, Hartake wani kula wacan jakin mekama da sillan kara, amma zanyi maganinta, Kuma bazan sake kulataba, Har saina saitawa zahaddin bankalinsa Domin sai yasan yatab'a jinin sarauta, Yana zaune cikin mota yana sakin suruto kishi duk yarufe masa ido yahango safeenat zaune tana karatu, saiya bude marfin mota yafito yayi wurin safeenat, Abdallah kallo yabishi dashi cike da mamaki, baice masa komiba kuma be tambayesa inda zashiba dan yasan wahalar dayasha akan shiga hurumin da banasaba, domin ya wahala sosai,Dan haka be tambayesa inda zashiba bare yakallesa Prince yazo wucewa, sai ganin Bilkisu yayi sai kwasar dariya take ita da Zaharandin, ita batama lura dashiba, shikuma yayi tamaza ya gifta tawajensu, yiyayi kamar bai gantaba,don ko kallon indasu baiyiba, Yana zuwa kusa da safeenat yazauna yace "kawarmu yakike?" mekikeyi anan?' ke d'aya?" tace "toh yazanyi ina nan ina nazarin karatu test d'inda zamuyi gobe, yace "wane topic ne?" Tace "biology, yace "OK Allah yabada sa'a, Tace "Amin, Mik'ewa tayi tsaye data tafiya, sai photo nan Bilkisu suka fad'o a jakarta, prince yamik'a hannu zai d'auka, Itama safeenat taduk'a zata d'auka, Saitayi saurin d'aukewa Aikuwa a nan suka dinga kokuwar amsar photon, Gimbiya ce Tafito cikin motar Zaharaddin tana Neman safeenat, a can ta hangota itada prince suna kokuwa suna dariya, Saiji tayi gabanta ya fad'i, tareda b'acin rain ganinsu hakan da tayi suna kokuwa, cike da farin ciki a fuskarsu, hankalinta taji yatashi duk tafita hanyacinta, Zaharaddin ya lurada sauyawa da tayi, yace "gimbiya yanaga kinbata rai kamar kina kishi daganinsu a tare,?" Tayi saurin zaro ido tace what?" No Allah yatsare inyi kishin wancan abun, nijin haushina da "bataraina, bewuce ganin safeenat danayi ta tsaya tareda wancan mugun har take magana da shi, sai Zaharaddin yayi murmushi yace 'harnaji sanyi a raina, daganan sukayi sallama akan saisun hadu ranar fatin masoya, Saboda jin haushi safeenat da takeyi batabi takantaba, Bilkisu tayi tafiyarta gida, tabar safeenat tareda Prince Safeenat tadiba ko ina a makarantar amma bata ga Bilkisuba, Sai wata Zainab take shaidamata da taga wucewar Bilkisu tanufi gida, Safeenat tayi mamaki sosai, Tamik'i hanyar gidansu Bilkisu, tana Shiga gidan d'akin gimbiya tanufa tareda sallama Kwance ta tarar da ita tana kallon sillin alamar tunani takeyi, Safeenat ta kalleta tace "sis shine kika tafo warki kikabarni ina ta nemanki?" Wai meke faruwa?" Bilkisu tace "babu abunda ke faruwa, ganin nayi kina tareda masoyinki ne, kuna cikin farin ciki gani nayi karnayi maki magana nakatsemaku jin dad'i, shiyasa nayi tafowata, Yanzun da kuka k'are firarku bagashi ya d'aukoki a mota ya dawo dake gidaba?" safeenat tayi murmushi Dan tasan kishine kedamunta, kuma tasan gimbiya da prince suna son junansu ita daice har yanzun bata yarda da hakanba,har k'ara adnan ya fayyace tashi salon soyayyar saura gimbiy bilkisu Luv u All 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR..... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S Page4⃣7⃣ 4⃣8⃣ Tafiya suke yana biye dasu a baya, Safeenat ce a kafara ajiyewa domin gidansune na farko, sannan yawuce domin ya ajiye Bilkisu, Adnan yayi parking a daidai k'ofar gidansu safeenat, Yasamu yaro ya aikashi domin akira mashi safeenat, Safeenat tayi mmki sosai dataga yaro yashigo wai ana sallama da ita a waje, Cike da mamaki tacewa yaron kaje kace ganinan zuwa, Hijabinta ta d'auko tasanya tafito dan ganin kowaye ke sallama da ita, Arba tayi da prince tsaye a k"ofar gidansu tareda Abdullah, Kallon mmki tabisu dasu tare da yunkurin komawa gida, Prince yayi saurin shigabanta yana fad'in "pls safeenat kitsaya ki saurareni, kisan abunda ke tafedamu, Tayimasa wata kalar harara🙄, tace "meke tafe daku, bayan mugunta, Ai kobaka fad'i abunda yakawokaba ninasani, kabiyini gida ne domin nima kayimun wulak'ancin da da kaga dama, Prince yace "pls safeenat ba wannan ne yakawoni wurinkiba, Hasalima Nazo wurinkine domin nabaki hakurin abunda yafaru a baya wanda naimaku da keda k'awarki, Ya koma kalar tausayi yace "Pls safeenat kuyi hukuri kuskureni, kuma nagane kuskurena, dan Allah safeenat komai yawuce, Kuma kitayani bawa k'awarki hakuri, domin har gobe idan mukayi ido biyu da ita ina hango tsanata a cikin idonta, wadda ni kuma banajin dad'in hakan a rayuwata." Safeenat Allah yajarabeni da mutuwar son Bilkisu wadda nakeji a yanzun idan bansamu Bilkisuba zan iya rasa rayuwata, Yakai duk kushe a gaban safeenat yana mai zubarda hawaye a fuskarsa, Yaci gaba da cewa safeenat kitaimakamun kishawomun kan Bilkisu ta amince dani tasoni ta k'aunace ni, koda zanji dd'i a rayuwata, Safeenat ta tausayawa prince sosai, Domin ta fahimci yafad'a matsananciyar soyayyar Bilkisu, Prince wadda yakeji da kud'i, da mulki da kuma sarauta, yaugashi a tsunne a gabanta yana zubarda hawaye domin Neman soyayyar Bilkisu, Takai kallonta a wurinsa, fuskarta cike da tausayinsa, tace "mik'e tsaye prince kadaina tsugunnawa a gaba na, Nayarda dakai kuma nayarda da soyayyarda kakeyiwa Bilkisu, Kuma insha Allah zantaimaka maka Bilkisu tasoka ta kuma k'aunaceka daga k'arshe ta zama matarka Yayi murmushin jin dad'i, yace nagode safeenat, idan kikayimun hakan komai zan iya mallakamaki a rayuwa, Ita ma tayi murmushi tace "ba wannan a tsakaninmu zantaimakeka ne, ina kuma taimake K'awata Bilkisu domin kundace da juna, Sai a lokacin Abdullah yayi magana, Yace muna godiya k'awarmu da wannan taimako naki, saidai karki manta ranar Monday ne ake bikin ranar masoya wadda kikasani a duk k'arshen shekara muna had'ashi a cikin makaranta, pls safeenat ki taimakemu kishawo mana kan k'awarki ta harci Bikin, Safeenat tayi dariya ta kalli prince, tace "prince na Bilkisu lallai kakamu da yawa, insha Allahu zanmu halarci bikin da yardar Allah, Anan sukayi sallama kowannesu yakama gabansa cikeda farin ciki. Abdallah ne gaban motar prince sundawo daga gadina wajen dauko kayanyakin daza'ayi amfanidasu wajen bikin dazasuyi na ranar masaya, Group d'insune, Mazaje group sune shuwa gabannin bikin, sai kaida kamowa sukeyi, suna tsara abubuwan dazasuyi yanda wurin zai k'ayatar, Suna shigowa harabar makarantar prince yahango motar Zaharaddin kuma ga'alama kamar bilkisu ce acikinta, nan take yaji gabansa yafadi rayuwarsa tab'aci, Dakarfi adnan yaja wani irin burki ya tsayar da motarsa, wadda saida yafirgita Abdullah, yakai dibansa ga Abdullah daya runtse idonsa saboda tsoro, yace " wallahi abdallah Bilkisu sotake takasheni darayuwata,Ita ba taga yadda nake sontabane, amma take min walak'anci Rana wani kula wacan jakin mekama da sillan kara amma zanyi maganinta, Kuma bazan sake kulataba Dan duk abunta yau saura one month bikinmu,amma kamin lokacin saina saitama zahaddin bankali Dan sai yasan yata"ba jinin sarauta Yana zaune cikin mota yana sakin surutu yahango safeenat zaune tana karatu, saiya bude marfin mota yafita yayi wurin safeenat Shidai abdallah baicemai komiba kuma baicemai ina zakaba don yasan wahalar dayasha akan shiga hurumin da banasaba don yawahala sosai,Dan haka bemace ina zakaba bare yakallesa Yarima yazo wucewa hankalinsa yakai wajen Bilkisu sake kwasar dariya,ita harga allah bata lura dashiba shikuma yayi tamaza ya gitta tawajen yayi kamar bai gantaba,don ko motar bai kallaba, Yana zuwa wajen safeenat yazauna yace kawarmu yakike mikikeyi anan kedaya tace toh yazanyi inanan ina Mazarin karatuna yace wane topic ne idan na,iya intamaki race biology ne reproducthon system OK bara ingani nafa yashiga koya mata saida yatabbatar data iya sosai kana yarabu da ita, suna gamawa yace ina tukueci race gaya photon Bilkisu me har yamiko hannu ya,ansa ta hanamai ta tashi zata tsere aikonan suka kama yar tsere Gimbiyace tafuto cikin motar Zaharaddin tana bidar safeenat can ta hangota itada yarima suna dariya, batasan miyasa taji gabanta yafadiba tareda bacinrai duk hankalinta taji yatashi duk abundant takeyi Zaharaddin nakallonta yace gimbiya yanaga kinbata rai kamar kina kishi daganinsu tare, race was no Allah yatsare inyi kishin wa nihaushina da "batarai baiwuce safeenat data tsaya tana magana da wancan azzalumin muguba, sai Zaharaddin yayi murm ushi yace wait harnaji sanyi araina, daganan sukayi sallama akan saisun hadu ranar masoya Saboda jin haushi irin na gimbiya ko bid"ar safeenat batayiba tawuce wata gida saide side suka hadu a can gida Safeenat nakomawa ta Shiga wajen gimbiya tace shine kika tafo warki kikabarni Bilkisu tace yo ganin nayi kina tareda masoyinki ina nake miki magana safeenat tayi murmushi Dan tasan kishine kuma tasan gimbiya da prince suna son junansu babu de Wanda yasan dahaka cikinsu musamman Bilkisu harma kara adnan yasan annabi yafaku side bilkisu 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR...... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writteng by Ummu Safwan PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S Page4⃣9⃣ 5⃣0⃣ Safeenat tayi murmushi, dan ta fahimci kishine fal a idon Bilkisu, ta kuma kallon Bilkisu don ta kuma k'ara mata haushe, tace "Tokefa kintafi wurin masoyinki kuna fira kinbarni nikad'aya, Sannan kuma ni sai ki hanani zuwa wurin bugun zuciyata, Wata zabura tayi, daga kwance saida tamik'e zaune, Had'ida zaro ido waje, cikeda kishi, Tace "lallai safeenat yanzun prince d'inne bugun zuciyarki?" Mutumin da bed'auki mugunta a bakin komaiba, Mutuminda bed'auki talaka abun tausayiba sai abun wulak'antawarsa, Lallai idan ko hakane tabbas bakiyi dacen miji nagariba, Safeenat tayi murmushin mugunta domin tagano k'awarta kishine ke d'awainiya da ita, Tace "a yanda ke kika d'aukeshi, kuma kika fassarashi, Amma prince Adnan ba haka yakeba, Rayuwar prince social kuma funny ce, amma gawanda yasan hakan, kuma ya fahimceshi, Prince ba mugo bane, ba kuma azzalumi bane, Mutum ne mai jink'ai, da kuma tausayi talakawansa, Kamar ke, Kenan Saboda tausayinsa da jink'ansa, Abbansa yakeson yayi murabus, ya mik'amasa sarautar garin nan, har ya nad'amasa yarima mai jiran gado, Ba dan komaiba zaiyi hakan ba, saboda prince yadace da sarautar domin babu masarautar da takeson sarkin da beda kwarjini a idon jama'a, Prince Adnan ya cancanci yazama sarki, Safeenat ta kuma kyara zama, ta k'ara fuskantar Bilkisu, Tace yo bakwara Adnan Ba, Da wannan saurayin naki mai jajayen ido, Gashi siriri da k'aton kai, Sai tsinannen kallon mata, Amma kingani duk abunda prince yakeyi baya neman mata, Shikuma zaharaddin kamar bunsuru yake,idan yaga mace, sai fama yakeyi da muni, Kuma a hakan ke harkinga abunso a wurinsa, Prince Adnan kuma handsome, Wadda 'yan mata ke yayi, ba irinsu waneba, Tana kaiwa nan tamik'e tsaye tayimata sallama tayi safiyarta, Tabar Bilkisu kwance akan gado, kamar tafashe akan jin haushi, Duk abunda sukeyi jakadiya na saurarensu sai dariya take masu, tareda shiwa safeenat albarka, Domin a halin yanzun itama jakadiya ta fahimci irin son da prince yakewa Bilkisu, Kuma shine wadda zata aure taji dad'in rayuwarta domin Sundace da juna, Taji dad'i sosai da safeenat tayimata wankin babba bargo." Yau takasance ranar masoya ta duniya, Bilkisu tayi shigar pink&blue, Tayi kyau iya kyau ta d'auko alkinbarta tasanya, tayi shiga irinta 'ya'yan sarauta, Domin yau mulki da sarauta Takeji, Bugu da k'ari yaune kowane d'alibi keyin kwanliya, iya yawarsa domin halarta fatinda za'ayi na ranar masoya a makaranta, Safeenat tashigo gidan taci karo da Bilkisu tayi wannan kwaliyar bak'aramin burgeta tayiba, tayi kyau sosai kamar wata sarauniyar kyawawa, Safeenat tafito da wayarta tashiga d'aukarta photo Dama sunyi da prince akancewa da zarar Bilkisu tashirya, ta d'auko masa kwanliyar da tayi yagani, aikowa nan take takaikaici idon Bilkisu takirashi tace ya hau online ga photo nan zata turo masa, Nan take tayi mai sending d'insu gaba d'aya, Sannan ta rufe data, itama tashiga shiryawa, Mazaje group duk sun hanlara wurin fatin amma bbu Prince Adnan shugaban biki, Bisa a canda idan suka sherya bikin bbu wadda zai riganshi halarta bikin, Kowa mamaki yakeyi lafiya ba'aga Prince yatafoba, musamman 'yan matansa wad'anda suka mutu a kan sonshi, Shi dai Abdullah yana gefe zaune kuma yasan komai a kan abunda ya hana Prince zuwa, amma be d'umaba domin yasan wuyarda yaci a baya akan sakin magana, Prince ya gama shirinsa tsaf, Zaune yake yana jiran kiran safeenat, Domin sunyi da ita akan cewa ida harsun shirya zasu fito, Tayimasa magana domin soyake sushiga wurin a tareda Bilkisu, Saiga kiran safeenat yayi saurin d'auka, take shaidamasa sunshirya yanzun zasu fito su had'u a makarantar Sauri yayi ya d'auki key d'in motarsa yashiga yanufi makaranta, Yana shiga makarantar suma suna shigowa, Yakai kallonsa ga Bilkisu yace "masha Allah, saboda kyawon da yaga tayimasa, Saima yafarajin wani sabon kishinta yataso masa, jiyakeyi kamar kartashiga saboda kar mazanda ke wurin su kallemasa ita, Hangosu yayi sunnufi wurin da akeyin fatin, Saiyaturawa safeenat message akan cewa tayi gaba tabarmasa Bilkisu a baya, Safeenat na ganin sakon Prince, sai tajuya ta Ganshi a bayansu yana biyedasu, Tacewa Bilkisu sis bari nayi sauri na samarmuna wurin zama kamun ki iyar da k'arasowa tayi gaba tabarta nan, Bilkisu tayi murmushi tace aikuwa kinkyauta sis, Prince nabiye da ita a baya duk bata luradashi ba, Saida sukazo shiga hole d'in dama kowa yashigo sukad'aine sukayi latti shigowa, Prince yayi sauri matsawa kusa gareta suka jera a tare suka shiga holle d'in, Binsa tayi da kallon mamaki, Ganin yasanya kalar kayanta sak, Rigarsa pink, wandonsa blue, alkinbarsa ita blue, yanda gimbiya Bilkisu tayi shigarta shima hakan yayi banbancinsu shine ita yadine tasanya, shi kuma k'ananan kaya, Riga da wando,yasanya sai alkinbarsu ita ta mace shi kuma alkinbar namiji, Gaba d'ayansu sunyi kyau wanda baya misaltuwa, Ana ganin shuguwarsu gaba d'aya aka d'au kuwa, saboda sun burge mutane sosai, Zaharaddin jiyayi kamar ya fashe saboda jin haushe, Bilkisu kallon mamaki tabishi dashi ganin yasanya sak kalar kayanta yasanya, tashiga danasanin da bata sanya wad'an nan kayanba, Shikuma yana mata kallon kin burgeni,tare da tsura mata ido,yana daga mata gira, Data lura da hakan kawai saita d'aure fuska,tayi kamar bata ganshiba sukaci gaba da tafiya, Subahanalillah kuzo kuga yadda sunkayi kyau,Suna tafiya mazaje group namasu photona batare da tasaninsuba, dak'er tasamu tak'arasa kusada safeenat tasamu wuri ta zauna A Nan m.c yafara gudanar da bayaninsa, yana fadin duk Wanda yayarda da wankansa to yafito anan, A nanfa kowa yatsaya ana kallon kallo mazaje group ne suka fita tare da wasu mazaje, amma banda adnan Can shima Zaharaddin yafito saiga prince ma yafito nan fa kowa yashiga tab'amasu, M.C yace cikin mata duk wadda ta yarda da kanta tafito, kokuma subada wadda sukasan tadace, nanfa kowanensu sai kallon kallo sukeyi wannan takali wanan suna shawara amma gimbiya ko Inda suke bata kallaba bare tace fita zatayi, Can Ashanti tafita tana yauki nanfa suka had'a baki sukace basu yardaba subasa sonta, Mc yayi kyaran murya yace " sufitarda wadda sukeso, sai suka had'a baki gaba d'ayansu sukace bilkisu mukeso, Bilkisu dake zaune tasunkuyar da kanta k'asa sai dannar wayarta takeyi batamasan wai nar dasuke tuyaba, Saide taji ana kiran sunanta dasauri tadago kanta sama tana kallon mai kiran nata fuskarta cikeda mamaki, nanfa safeenat tadinga lallab'ata akan ta tashi tatafi k'in zuwanta wurin ba girmanta bane, Ahankali tamike ta isa wajen tatsaya, a tsakiyar filin, ido yayo kanta kowa kallonta yakeyi, Sannan M.C yacigaba da magana, Yace "muna da sharadin duk wadda yafito Wurin nan to munsan tabbas ya yarda da kansa, don haka munada sharad'i? Sharadin shine duk abunda akkace mutum yayi saiyayi ko kuma acishi tarar (70, 000 N) Ya maida kallonsa a Bilkisu Yace "gimbiya kinyarda,? Ta maida kallota ga safeenat, Safeenat tad'aga mata kai alamar tace ta yarda, Bilkisu ta kalli mc tace "nayar da Dan kudi bama tsalata bane, nan fa aka d'auki kuwa, yace sharadi na biyu, programs nafarko dole sai kinyi abunda akkace kiyi, idan bakiyiba zaki biya Tara, Ko kuma a fansheki, ma'ana kuma wani daga cikin masoyanki subiya maki, Tana tsaye ankabawa safeenat wani farin kyalle, akkace ta daure mata fusaka da farin kyallen, Ya kuma bada umurni akkan cewa duk namijin da yafito tsakar fili, yacire ta kalmensa ya ajiye a kusa da ita, bayan sun kammala ajiyewar, Sai MC ya kalli Bilkisu dake tsaye d'aure da fuska, Yabata umurni dataduk' ta d'auki talkami d'aya cikin tallakamin da aka ajiywmata a gefenta, Nanfa tashiga gewaye tana lalaben inda talkaman suke, can ta canki wani takalme, tamik'awa MC sannan aka bude mata fuskarta, MC yashiga diban k'afafun mutanen dake tsaye tsakar filin dan ganin ko takallemen waye ta cinka, Nan aka kasoma dibon k'afa ashe na yarima adnan ne tadauka, aikuwa mutane na fahimtar hakan suka suma kuwa, M.C yayi gyaran murya yace, "Bilkisu da Adnan kawai yakeso ya gani a tsakar filin, Zaharaddin yyi bak'in cikin rashin d'aukar takalmensa dabatayiba MC yace a saurara, za'a sanyawa Bilkisu da Adnan wak'a domin sutaka rawa, Adnan yaji dad'in hakan, Ita kuma tad'auki niyar cewa Adnan bazai tab'a kada itaba, bata iya rawaba amma takawa takeyi cikeda k'asaita saida ta tabawa kowa sha'awa amma banda zaharaddinka, Sai programs na k'arshe, M.C yace anason Adnan yayiwa Bilkisu kiss harna tsayin 30minut, nanfa hall yayi tsit don kowa sonyakai yaga yanda hakan zata kasance adnan yyi murmushin jin dad'i, Yasoma lasar baki da gyaram kwalar Rigarsa za,asha banza, Adnan yasoma matso Bilkisu naja baya, MC yace "wait Prince bara nak'irga goma idan bata yardaba zamu cita tara, idan kuma akwai mai fan sarta toh am waiting, nanfa yafara k'irga d'aya Bilkisu naja baya prince nabiye da ita har da ta kai karshen bango, Prince nabiye da ita, Datagade ba sarki sai Allah sai tayi tsaye, ta kulle idonta tana jiran taji saka mako abunda prince zaimata, Shi kuma har yaruk'o hannunta, yaji ance na nafansheta, nan take prince yayi saurin waigowa domin ganin waye ya katse masajin dad'i, sai yayi arba da Zaharaddin a tsaye yana murmushi, nanfa yaji kamar yamutu amma sai ya yamutsa fuska alamun ko ajikinsa Amma taciki naciki nan dai akaci gaba da programs daga bisani aka tashi kowa yawatse. safeenat ce takeyiwa Bilkisu dariya tana fad'in "yau wata datasha lebo, Bade ta kulataba sai harara databita da ita, tareda fad'in " Allah yafishi, safeenat tace bawani anaso ana kaiwa kasuwa, ai koke bakiji dadiba itade batace mata uffanba Suna fitowa Zaharaddin yabiyo bayan bilkisu suna tsaye yanamata k'orafi akan cewa danmi bata dau takalmensaba?" Magana yaji anayi a bayansa yaji anafad'in "akanmi zata d'auki takalmenka tabar na mijinta?' Nan suka juya gaba d'ayansu dan ganin mai yin magana, Zaharandin ya kallesa yace 'toh kai kuma miye naka nabiyomu a Nan Adnan?" Prince yayi murmushi yace "nabiyoka ne domin inyimaka kashedi a kan karabu da Bilkisu domin nikad'ai nakeda ita, banason inason abu naga wani na Sonsa, Dan haka kakiyayi kanka, ko nasanya a b'atar min da kai, b'acewa ta har abada, Domin kadaina ganin kanka wai d'an minister ne, kod'anda shugaban k'asane kai zan iya sanyawa a b'atarmun da kai. Bilkisu tayiwa prince kallon sama da k'asa "tace kai malam yimun shiru, wacece matarka?' Allah yatsareni danazama matarka, Tanuna xaharandin tace, "kaga wannan shine mijina, Wanda ya amsheni a hannun azzalumi irinka, Tun Kamin ta iyar da maganarda takeyi saiji tayi an watsamata mari, Ta dafe kunci Tace "kamareni?" akan nace bana sonka?" toh nafad'a nace bana Sonka Adnan, shikuma abunda yatsana a rayuwarsa kenan ta duniya, bilkisu tace bata sonsa. Nan Yadinga kallonta idonsa yarik'ed'e yayi jajir, ya hango shatin hannusa, a inda yamareta ya kwanta mata akan kyakkyawar fuskarta, Ta kuma kallonsa ido cike da hawayeTace "nace bana sonka zata kuma yin magana yad'aga mata hannu alamar tayishuru yajuya zaitafi idanunsa surikid'e, sunyi jajir sai zubar da hawaye yakeyi, Zai wuce kenan saiganin sukayi ya yanke jiki ya fad'i k'asa a some, nan take Abdullah yayo Kansa suka tallabesa aka sanyashi a mota suka nufi asibiti dashi, Hankalin Bilkisu duk yatashi sai zubarda hawaye takeyi, zaharaddin yace akan wannan jakin zaki tada hankalinki?" yama mutu mana, shiyasa lokacin dayayi hadari naso yamutu, kenifa saboda kiyayyar da nake masa yasan, natura akad'eshi a mota mufuta, Domin tun farko bana sonsa, Bilkisu tabishi dawani kallo wadda saida ya firgitashi, sannan ta d'aga masa hannu tace Ya i'sa zaharandin, dama kai azzalumine maci amana?" Ashe zaka iya kashe rayuwa?" kuma d'an uwana?", toh bara kaji daga yau kada ka kuma yimun magana natsaneka, bana sonka banason ganinka azzalumi kawai, nan ta tohfa masa yawu tawuce. Koda aka i'sa asibitin prince besan inda kansa yakeba, Likitoci tai makon gaggawa suka basa,sannan akakira sarki yazo han kalinsa a tashe yashigo asibitin,yana tambayar ba,asin abunda ke faruwa ga prince, nan sunkace suma basu saniba gani kawai sukayi ankawosa, Nan likita yayi sarki magana, akan cewa yana son ganinsa, suna shiga yafayiwa sarki bayani kamar haka, "zuciyar Adnan ce yake keson bugawa saka makon wani abu dayake so baisameshiba Don haka ayi saurin basa abunda yakeso, idan bahaka ba, zai iya rasa rayuwa. Sarki natsaye yana saurarem likita, yana yimasa bayani, gaba d'aya hankalinsa baya jikinsa saboda tashin hankali, Marmartaba yayi lilita godiya yafito, cike da mamakin meye prince yakeso hkan Wanda besamuba haryake neman narasa rayuwarsa, Bilkisu kuwa gaba d'aya hankalinta yatashi da ganin fad'owar da prince yayi Aguje tashiga napep tabi motarsu prince a baya, sai kukatayi tana mai tausaya masa halinda yashiga a kanta, A harabar asibitin me napep d'in ya ajiyeta, Aguje tak'arasa d'akinda aka kwantarda prince d'in, tura k'ofa tayi tashiga." ✍🏻writing by Ummu safwan✍🏻 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR.... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S page 5⃣1⃣ 5⃣2⃣ Hango Prince tayi a kwance cikin mawuyacin halin, sai wani numfashi yake fitarwa, kamar ransa zaifita, Kuka tafashe dashi, tanufi gadonsa, Cikin yanayi mai bantausayi, Ta durk'usa dai dai gadonsa, tana kuka, Ta rikomasa hannu taga baya motsi, Ta kurma I'hu, wadda yaja hankalin likita tareda maimartaba sukayi saurin shugowa d'akin, suka tararda ita sai girgiza prince take tana kuka, tana fad'in "Dan Allah Adnan karka mutu wlh inasonka, Katashi a d'aura mana aure, nadad'eda fahimtar kyakyawar niyarka a kaina, inasonka Adnan kai kad'ai nakeso,pls Adnan katashi karka mutu kabbarni, Adnan dake kwance cikin mawuyacin hali, wanda ko iya motsi bayayi, Yanajin sautin kukan Bilkisu nayimasa yawo a kannen, Bud'e idonsa yayi, ya d'aga hannunsa ya rik'o hannun Bilkisu ya rik'esa gam, Yanda bazata kuncemasa ba, Ya mayarda idonsa ya rufe, hawaye na zubar masa a gefin fuskarsa, Bilkisu Tashiga share masa hawaye a fuskarsa, Tana fad'in pls Adnan karka mutu kabarni wlh inasonka, Karka mutu kabarnu sai munyi aure mun hayayyafa, Likita da Maimartaba sai kallon mamaki suka bisu dashi, Fahad da Bahijja ne suka turo k'ofa suka shigo, Suka tarar da Bilkisu a kusa da Adnan sai share masa hawaye takeyi itama tana kuka, Kuma idonsa a rufe, amma hannunsa rik'e da hannun Bilkisu, kamar Wanda za'a kwace masa ita a gudu, Fahad yakai dibansa ga maimartaba yace "Abba me likita yafad'a gameda abunda kedamun Adanan?" Abba ya maida kallonsa ga Fahad yace " doctor cewa yayi, Zuciyarsa zata iya bugawa, har yakaida rasa Rayuwarsa idan ba'abashi abunda yakesoba, Maimartaba ya dafa Fahad, cikin yanayin bantausayi, Yace Fahad nayi mamakin maganarda likita yafad'amun a kam Adnan, Nidai a iya sanina Ku uku ne Allah ya mallakamun a rayuwata a matsayin 'ya'yanah, duk daga cikinku bbu wadda yatab'ata Neman wani abu najin dad'in duniya yarasa a wurina, Yau ga Adnan ya kwanta ciyo saboda yana Neman wani abu a rayuwarsa besamuba, Fahad menene shi?" Menene d'an uwanka yake nema yarasa wadda har yake Neman rasa rayuwarsa?" Fahad ya kalli mahaifinsa, idonsa cike da hawaye saboda tausayin mahaifin nasa, Yace "Abba nasan baka ragemu da komaiba a rayuwa, duk abunda mukeso kanayimana shi in dai har kud'i na sayensa, Amma Abbah na alak'anta ciyon Adnan ga Bilkisu, Fahad yanuna Bilkisu Likita shima ita yake kallo, Domin Adnan yanason Bilkisu kamar rayuwarsa, gani yakeyi kamar baza a aura masa Bilkisuba, Sai sannan likita yayi magana yace "tabbas ciyon Adnan yanada alak'a da Bilkisu, idan akayi dibon yanda aka kawosa ko numfashi bayayi, amma jinta da yayi a kusa dashi, yasa haryake iya bud'e idonsa, Ya kuma jayo hannunta ya rike da hannunsa, Abba yayi murmushi irin nasu na manya, Yace doctor yanxun meye mafita?" Docter yace "mafita d'ayace a aura masa Bilkisu, Gaba d'aya d'akin suka amsa da tabbas ahakan shine mafita, Bilkisu na durkushe a a gab gadon Adnan, hannuta rike da na Adnan tad'ora kanta a kan k'irjinsa tana sauraren numfashinsa dan ganin takeyi da zarar tad'a daga daga wurinsa mutuwa zaiyi, Tana sauraren duk maganganun da sukeyi harda anty Bahijja amma bata kulasuba ita dai burinta Adnan yatashi karya mutu ya barta, Shi kuwa likita sai kokarin yake yaga fuskar Bilkisu, yaga wacece wannan Bilkisu wadda Adnan d'an sarki yakeso har yake neman rasa rayuwarsa a kanta, Ganin batada niyar d'ago fuskarta bare ya ganta, Yace to gimbiya kitaimaka kiceto rayuwar Adnan, Sai anan tad'ago fuskarta sukayi ido biyu da doctor, Doctor yace Bilkisu dama kece Adnan ya haukace a kan sonki?" Doctor yamaida kallonsa ga maimartaba, yace ranka ya dad'e wannan itace Wanda ta taimakesa tabashi kininta aka Sanya mashi lokacin da mota ta tureshi, Amma ta rok'emu da cewa don Allah karmu fad'i sunanta, ta taimakesane domin Allah, Ai kuwa maimartaba yashiga sanya mata albarka, Bahijja ta matso kusa gareta ta rungumeta cike da jin dad'i, Bahijja tace wannan kad'an daga cikin kyawawan halin Bilkisu, domin a kwaita da jink'ai da tausayin, da kuma taimakawa duk mai buk'ar taimako, Saboda kyawawan halayanta Abbanmu yake alfahari da ita cikin 'ya'yansa, Duk abuda ake fad'a a kunnen Adnan, Jin dayayi likita yace jinin Bilkisu ne aka sanya masa, sai ya kuma jin wani tausayinta dawani sonta yana k'ara shigar masa a cikin zuciya, jiya yake gaba d'aya ciyonda kedamunsa bayajinsa, Mik'ewa yayi tsaye yanufi Abbansa ya rungumesa yana fad'in Abba Bilkisu Abba ka auramun Bilkisu, idan narasa Bilkisu zan iya rasa rayuwatah, Mai martaba yashiga jinjiga bayansa, kamar wani yaron goye, Yana fad'in ka kwantar da jankalinka insha Allahu Bilkisu takace, zata kuma zama matarka da yarda Allah, Yasaki Abba yanufi wurin Bilkisu dake tsaye kusa ga Bahijja ya durk'usa wurin k'afarta Yashiga yimata magiya, Pls Bilkisu kisoni ki k'aunaceni wlh inason so nagaskiya ba nawasaba Ki manta da abunda yafaru a baya shairin shaid'an ne, son gaskiya nake maki, pls Bilkisu Dan Allah kirabu da zaharandin wlh idan ina ganinku a tare zan iya rasa rayuwata, Bilkisu ta runsuna k'asa ta d'ago Adnan sama ta tsura masa ido cikin so da k'auna, Tace kadaina duk'amun kana Neman soyayyata na dad'e da Amincewa da kai, da kuma soyayyarka, prince inasonka, kuma zan aureka kadaina d'aga hankalinka a kaina nitakace har abada, Adnan yaji dad'in kalaman Bilkisu jiyaye kamar ya rungumeta, amma yaji nauyin yin hkan, Murmushi yake sakar mata naso da k'auna, Sannan yace "nagode beautynah had'ida yashafo fuskarta, Likita naganin hka yace "dama ciyon Adnan na Bilkisu ne, Kuma gata kusa gareshi ya warke, don haka na sallameshi, gaba d'aya d'akin suka sanya dariya, Bahijja tace prince basu ciyon love, Sukadinga yimasa dariya, Sannan daga k'arshe suka fito gaba d'ayansu zasu tafi gida, Likita yacewa dady yana son magana dashi a office d'insa, Dady yasame doctor, doctor yasoma cewa dady , "Allah ya taimakeka ranka ya dad'e dama shawarace zanbayar gameda Adnan, Tunda dai har wadda yakeso itama tana sonsa mexai hana ayi bikinsu a cikin satin nan, Saboda yanayin ciyonsa, Idan ya kuma shiga damuwa haryakai da fad'uwa to tabbas komai yana iya faruwa dashi, Shiyasa nake ganin maganin ciyonsa ayimasa abunda yakeso wato a aura masa Bilkisu cikin satin nan, Maimarta ya kalli doctor yace "nagode likita da shawararka kuma insha Allah Adnan zai kawo maka IV aurensa cikin satin nan, Doctor yayi dariya yace Allah yanuna mana danafi kowa jin dad'i, Sannan maimartaba yafito office d'in likita ya tararsu a mota suna jiransa tareda fadawansa suka d'unguma suka nufi gida, Bilkisu saida ta nuna alamar bazatafisu gidansuba ita dai gida zata koma wurin jakadiya, Adnan yarik'e mata hannu gam, Yana fad'in bazata kuma zama a wannan gidanba, Shikenan tadawo gidansu, Inda zaharandin be isa yasanya k'afa yatako wannan masarautarba, Haka dai tabiye masa suka nufi gidan Nasu, Saboda tana gudun kartayi jayayya dashi ranshi ya b'aci harya kai ciyon zuciyarsa yatashi yafad'i yarasa rayuwarsa, Agurguje Bayan komawarsu gida, Maimartaba yakira sarki Abdulrahaman, mahaifinsu Bilkisu, yasheda masa da duk abunda yake faruwa, Gameda Adnan da Bilkisu, Yashiga ruk'onsa a kan yajanye k'udiriinsa na cewa Bilkisu saita kammala karatu, sannan ayi aurensu, ya taimaka yaceto rayuwar d'ansa Adnan ayi aurensu, Adnan yayi alk'awalin zaibarta tayi katun, tun daga nan har k'asar waje, Babu abunda ya d'agawa maimartaba mahaifin Bilkisu hankali, dayaji mahaifin Adnan yace "Adnan yana iya rasa rayuwarsa idon besamu Bilkisu ba, Shikuma ya tsani a sanadiyarsa wani ya rasa rayuwarsa, Yanisa yacewa Bashir mahaifinsu Adnan, "Wannan batsala bace, Zankira ita gimbiya Bilkisu naji nata ra'ayi akan hkan, Sukayi sallama akan cewa zuwa anjima zasu kuma yin mgna, Bilkisu na kwance a d'akin Bahijja, Adnan ya sanyata a gaba sai shagwab'a yake mata, Bahijja sai dariya takeyimasa tana fad'in Ashe Adnan da Bilkisu an iya soyayyah, Saiji tayi wayarta na ringing, tayi saurin kai hannuta ta d'auka saiganin kiran Abbantane tayi murmushi tayi, Takara wayar a kunnenta Had'ida yimasa sallama, Maimartaba cikeda murna da jindad'i, jin muryar gimbiya Bilkisu, Nan suka gaisa, yashiga fad'amata yanda sukayi da mahaifin Adnan metagani, Ta Amince ayi auren nasu?" daga baya tayi karatun kobata amince ba?" Bilkisu tace Abba na Amin Allah yasa hakan shiyafi alkhairi, Abba yace "Amin gimbiya, Anan sukayi sallama da ita, Yakira sarki Bashir mahaifinsu Adnan yashaida masa, ya Amince da buk'atarsa, Anan suka yanke shawarar sanya ranar biki sati maizuwa, Bilkisu takira safeenat tana fad'amata duk yanda akayi, Safeenat tashiga murna tareda sheda mata gobe tana nantafe tareda jakadiya, Sukayi sallama ta'jiye wayar cikin murna da farin ciki Kowane gida biyun nan sunshiga murna da jin dad'i, Yaya Abdul, yazo garin kano, maimartaba da Ammi suka turosa akan yatafi da Bahijja da kuma Bilkisu, suka shiga shirya kayansu domin komawa yola, shirye shirye biki, Rakiya akayimasu Fahad da Adnan tareda safeenat kowannesu sai fatan alkhairi akeyimasu, Adnan da Fahad sunyibak'in cikin komawarsu sai don bayada zasuyine, Yaya Abdul kuma dashida safeenat Ashe sun fahimci junansu, tun wani zuwa da yatab'ayi domin kawowa Bilkisu ziyara, Amma Bilkisu bata saniba, Sai yanzun yake shaidawa maimartaba Bashir mahaifinsu Adnan akan cewa shimafa yaga wadda yakeso Ya wakilta maimartaba da a nemamasa auren safeena haka kuwa akayi, maimartaba ya aika akakira masa mahaifin safeenat, yanemawa Abdull aure, Anan take aka sanya rana lokaci d'aya dasu Bilkisu, A ranar juma'a ne aka d'aura Auren Fahad da Bahijja Adnan da Bilkisu Abdulraham da Safeent D'auren aurene wadda yatara duban jama'a, K'asa k'asa Ansha shagalin biki kownnesu yana cikeda farin ciki, Writing by Ummu Safwan✍🏻✍🏻 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 A WATA MASARAUTAR...... 👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑 Writing by Ummu Safwan PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S ALHAMDULILLAH ALA KULLIHALIM, INA GODIYA GA ALLAH DA YABANI IKON KAMMALA WANNAN LITTAFI NAWA MAI SUNA A WATA MASARAUTAR... YA UBANGIJI ALLAH NARUK'EKA KA GAFARTAMUN KURAKURENA WAD'ANDA NASANI DA WAD'ANDA BANSANIBA." JINJINA GAREKU MASOYANA WAD'ANDA NASANI DA WAD'ANDA BANSANI INA SONKU GABA D'AYA LUV ALL😘😘😘😘😘." SAI MUN HAD'U BAYAN SALLAH DA SABON LITTAFINA MAI SUNA (DA KAI NADACE) Page 5⃣3⃣ 5⃣4⃣ 🔚 Adnan da Fahad sai photona sukeyi, Kowannesu tareda amaryarsa gwanin ban sha'awa, Abdullah kuwa babban abokin ango, gashi a masarautar yola sai bud'ar baki yake jiyakeyi kamar atafi a barsa anan, Bahijjace da Bilkisu a gaban Ammi, Tana yimasu hud'ubar zaman aure. Rayuwar aure saida hakuri, Masu iya magana suna cewa, Kowace "zo muzauna to yace zo musab'a, Hakuri shine kangaba ga komai a rayuwar aure." Bayan ta kammala masu, hud'ubar tane, Aka rakasu wurin maimartaba shima yayi masu tasa, Daga k'arshe kowannesu yashiga motar mijinsa tareda fadawansa, Suka d'auki hanyar kano." Tafiya suke amma Adnan gaba d'aya ya susuce yafita hanyacinsa, sanadiyar wani k'amshin turare da yakeji yana tashi a jikin Bilkisu, Wadda ita kuma Amminta tabatashi kala biyu, Tasanya D'ayan tafad'a mata da cewa idan zata kwanta baci akeso tashafashi, Daga zamfara Ummu Safwan takaiwa Ammi shi nata gudun muwar, Besan lokacinda yajanyota a jikinsaba yashiga shinshinarta kota ina a jikinta, Bilkisu kuwa jikinta sai rawa yakeyi, Saboda rik'onda Adnan yayimata bana wasa bane, Saijin bakinta tayi a cikin bakinsa yana tsotsa gaba d'aya yafita hayyacinsa, yana Neman zame mata d'ankwalin dake kanta, Abdullah ne dake gaban mota zaune yanayiwa Adnan fira, saijinsa yayi shuru ya kyalesa juyowa yayi domin yaga lafiya ya yake masa maga yakyalesa?" Aikuwa yayi arba da prince yana tsotsar bakin Bilkisu, wata irin k'ara yasaki wadda tasanya direba saurinyin parking a gefen titi, Shi kuma Adnan yayi saurin sakin Bilkisu tareda rumgumeta a jikinsa, Domin ya d'auka had'ari ne zasuyi, Abdullah sai cewa yake "innalillahi wa'innailaihiraji'un Yau nayi bak'in gani, Adnan yanzun bazaka iya had'iye kwalayinkaba harmu k'arasa gida, Awa nawa tarege mana idan kayi hakuri, Haushi ya kama Adnan, Yacewa Abdullah "badai sa'ido ne nomankaba to wlh idan baka dainaba sai ka ganewa kanka abunda zai hanaka barci, Adnan yace "ghali ja mota mutafi idanshi betashi tafiyaba saiyaita tsayi a daji, Sannan Abdullah yabud'e mota yashiga tareda runtse idonsa yatsiri barci. Sun sauka lafiya gaba d'ayansu, A sashen Ammi aka nufa da amaren, Bahijja da Bilkisu, Adnan kuwa yana lak'e da Bilkisu, yak'i fita abokanensa sai kiransa sukeyi a waya akan yafito sutafi wurin dina dasuka sherya masa amma sai cemasu yayi shi babu dinar da zaitafi domin bazai tafi da matarsa atsuramata ido ana kallonta, Sai dai yace masu 'Ya gode da karar dasuka nuna masa." Shidai Fahad tunda suka sauka lafiya, Yaga anrik'a su Bahijja an nufi d'akin mmy dasu be kuma wai wayartaba saboda kunya. Momy ta kalli Adnan dake zaune a kusa da Bilkisu kamar ya rungumeta yakeji, Tace "Adnan Yad'ago kai ya kalleta yace "na'am momy Tanuna masa hanyar waje tace "tashi kafita karna sab'a maka, Kajimun yaro marar kunya." Adnan yaturo baki yace momy menayi kuma?" Tace "kafita nace.' Haka yatashi yafito, yana turobaki alamar ransa beso fitowarsaba, Yaso abashi matarsa yatafi da abarsa sashinsu." Bayan mmy tayi masu hud'uba, Aka kaisu wurin maimartaba shima yayi masu tashi hud'ubar, Yakira momy yace taraka kowacensu d'akinta, Momy takira jakadiya suka tafi a tare." Sashen Bahijja aka fara zuwa sannan sashen Bilkisu, Duk gida d'aya ne sai dai kowannesu da sashensa wadda yasha kayan alatu, An ajiye Bilkisu a d'akinta, Tana zaune ta lullub'e fuskarta da alkibbarta, Har k'arfe goma Adnan beshigoba, Ganin haka yasanyata shiga toilet tayi wanka tasanya kayan barci had'ida shafa turaren da Ammi tabata, Tahau kan gadonta tayi kwancenta, Barci b'arawo ayayi awon gaba da ita, Shi kuwa Adnan yana can tareda abokanensa, yana fama dasu, Akan cewa saisushigo sunga amaryar. shi kuma yatare k'ofa yana fad'in bazasu shigoba su kallan masa mata, Shidai Abdullah yana gefe bece komaiba domin yasan halin prince. Ganin prince bazai barsu sushigaba, yasanya kowa Yakama gabansa tare dayi masa saida safe tareda fatan alkhairi, Sai a sannan prince ya juya yanufi gida, Tun daga bakin k'ofa ya jiyo kamshin turare, Gaba d'aya jikinsa ya mutu, tafiya yakeyi kamar wadda kwai yafashe masa a ciki, Da kyar yasamu isa d'akinsa yafad'a toilet yayi wanka sannan ya nufi d'akin Bilkisu. Sallama yayi yatura k'ofar d'akin yashiga, Yaji wani k'amshi mai kashe jiki ya doki hancinsa, Gaba d'aya jikinsa ya mutu, Da kyar yasamu yak'arasa wurin gadon Bilkisu, Dake kwance tana barci, Fuskarta ya tsurawa ido cikeda sha'awa, Besan lokacinda yasa hannu yashafa gefin fuskartaba, Had'ida kaimata kiss a gefin kumatu, Hakan yayi daidai da farkawarta daga barci ta tsura masa ido takasa tashi saboda kayan da kejikinta duk kunya ce takamata, Ganin tak'i tashi yasanya prince hayewa hakan gadon gaba d'aya ya yaye b'argon da ta lunlub'a dashi, yana fad'in "gimbiya tashi muyi sallah kici abinci saiki kwanta, nasan duk kingaji, Ganin tayi zai tallabota yasanyata tayi saurin mik'ewa tsaye tanufi hanyar toilet domin yin arwala, Tafiya take sai kallon dukiyar fulaninta yake yana lasar baki kamar wani maye." Bilkisu Allah ya horemata dukiyar fulani gasu tsaitsaye sun cinciko, Tana fitowa ta sanya alkinbarta, shikuma Yashiga gabanta ya tayarda sallah, Raka biyu sukayi yayi sallama, had'ida dafa goshinta yashiga jeramata addu'o i, Bayan sun kammala, ya matso mata da gasanshiyar kaza, had'ida fresh milk mai sanyi, yashiga bata da kanshi tana ci, harsaida ta k'oshi, sannan yatsiyayo mata fresh milk d'in yace kuma sha." Ta girgiza kai alamar ta k'oshi, Yakara mata kofin a Bakinta yana fad'in tak'arasha ko kad'an ne, Wurin tajanye k'ofin tana girgiza kai alamar ta k'oshi, yasanya madarar tazube mata gaba d'aya ajikinta, Wata zabura tayi taturo k'irjinta, batamasan tayitaba, Shikuwa hankalinsa naga k'irjinta gaba d'aya hankalinsa yatashi, Sauri yayi yamike tsaye ya tallabota ya d'orata a kan gado, Yashiga lashe mata madarar data zubarmata a kan fuskarta har zuwa wuyanta, Runtse idonta tayi tana maijin kunya, Saiwani abu takeji yana mata yawo tun daga saman kanta har zuwa tafin k'afarta, Prince kuwa gaba d'aya yafita daga hanyacinsa, besan lokacin da ya tura kansa a cikin rigartaba domin laso mata madarar da yagani tazuba har cikin rigarta, Lasarta yakeyi saiwani numfashi yake fitarwa, Rigar gaba d'aya yacire a jikinta, Yashiga lasarta tundaga wuyanta har zuwa k'afarta, Bilkisu idonta a rufe yake itama tashiga wani yanayi mai wuyar misaltawa, Harshensa yasanya a kunneta yashiga tsotsa, Wani abu taji yayi mata shocking, Tayi saurin gantsarewa taturo k'irjinta, Aikuwa nantake prince ya kaiwa k'irjinta cafka, yashiga sarrafashi cikin wani salo mai tafiyar da hankalin 'ya mace, Cannaga yakai bakinsa yashiga tsotsar k'irjinta, Tareda zage rigarsa had'ida wandonsa, Ganin hakan yasanyani yin sauri nabaro d'akin had'ida jamasu k'ofa, Karnaga narwa idona abunda yafi zare tsawo🤔 Bara nalek'a sashen Fahad da Bahijja nagani barci sukeyi komeye?" A hankali natura k'ofa nashiga, Ai kuwa a guje nadawo, Domin kuwa naganarwa idona, Fahad da Bahijja sun tsunduma duniyar ma aurata, Saiwani numfashi suke fitarwa, Ban kuma daddaraba nace bara nashiga jirgi tafi yola domin na lek'omaku, Abdull da safeenat, Saukata keda wuya banzame a ko inaba sai a gidan safeenat, Kai tsaye nashiga had'ida sallama, amma bbu Wanda ya amsamun sallamata, Tura k'ofa nayi nashiga, Da baya da baya nafito d'akin domin kuwa abunda nagani saida yasanyani jinkunya🙈 Saida muce Allah yabada zuri'a d'anyaba." ALHAMDULILLAH taku har kullum Ummu Safwan Kusa raurareni bayan sallah da sabon novel d'ina mai suna (DA KAI NADACE) MUSHA RUWA LAFIYA LUV ALL MASOYANA😘😘😘😘😘