MAN OF THE WORLD BOOK 3 Book 3 6️⃣1️⃣➡️6️⃣2️⃣ Taƙarasa zancenta tare da wurgamasa wata uwar harara ta buɗe murfin motar tashiga ta zauna tawani hakimce abunta gani tayi wayam ba Rahama ba labarinta wani mugun tsoronsa ne ya dirarmata lokaci ɗaya ta haɗi wani miyau daya tsayamata a maƙogoro muƙut a zuciyarta tace"nashiga uku na ni Aishatu na kaɗe har ganye na a gurin wannan mara haƙurin mutumin Allah kaɗai yasa mezemun itako Rahama yazatayimun haka ai ni naɗauka tana motar shiyasa na zage inketa yimasa rashin kunya son raina ashe bata nan". wata zuciyar ce tace"karki kuskura ki nuna kina tsoronsa seya renaki daman ya lafiyar kura bare tayi hauka". gyara zamanta tayi tawani ƙara shan kunu dan karya kawomata wargi takauda kanta gefe kamar baya gurin ɗaga idonnan da zatayi ta hangi Rahama sun jero ita da Meemah lokaci ɗaya taji wani irin sanyi ya dirarmata dan tasan ba abinda zemata a gabansu. Wani shu'umin murmushin gefan baki Namijin duniya yayi tare da buɗe murfin motar ya fita tare da mayar da murfin ya rife taɓe baki Inteeesar tayi tare da buga tsaki tace"ɗan rainin hankali kawai shiru-shiru aiba tsoro bane kawai dai kyaleka nakeyi". ta ƙarasa zancenta tare da jingana da jikin kujera ta lumshe ido bazato taji an buɗe marfin mota anshigo an mayar an rife saurin buɗe ido tayi Namijin duniya tagani kusa da ita ya saki wani shu'umin murmushi tare da cewa" base kin saka waɗannan kayan zaki nunamun namiji kikeso ba Hajiya bara dai inɗan temaka miki naga kamar wannan ƙanannun abubuwan naki masu kama da lemon tsami ke muki ƙaiƙayi bara in sosa miki tunda haka kike so dama nasan son a sosamiki kike shiyasa kikaƙi suturta jikinki da hijabi ". yaƙarasa zancensa yana ƙoƙarin kai hannunsa kan ƙirjinta a zabure tayi saurin buɗe mota ta fice da gudu tana nishi domin ta tino irin damƙar da yayimata ɗazu tayi saurin shigewa gida tayi da gudu ta nufi bedroom ɗinsu ta buɗe wardrobe ɗin Rahama ta ɗauki wani burmemen hijab tasa ta fita cikin sauri. Ganin yadda Inteesar ta fita da gudu a tsorace ne yasa Abdallah yin wata dariya wadda har seda beauty points ɗinsa suka lotsa ya buɗe murfin motar yafita yana mai san kin murmushi yana kallon ta inda tabi yayi dai-dai da side ɗin Meemah itakuma Meemah seta ɗauka da ita yake tayi saurin mayarmasa da martanin murmushin da yayi tawani ƙara gyara zaman shara-sharan abayar dake jikinta ta yarda silifas ɗin ƙirjinta me kama da lawashin albasa ze fito cikin yauƙi ta tafi nufi gurinsa lokaci ɗaya ta tafi duniyar tinani tana ƙoƙarin rungumeshi yayi saurin gocewa lokaci yakoma asalin Namijin duniyarsa rai ɓace yace"ke wacce irin dabba ce ne ko bakya ganine da zaki sakamun wannan ƙazamun hannun naki a jikina banason shashanci fa stupid kawai". yana gama faɗar haka ya wuce fuu ya buɗe mota ya shiga saurin dawowa tayi daga duniyar tinanin data shiga tayi cikin alamun borin kunya tace"sorry ya Abdallah ban lura kai ne ba insha Allahu haka bazata sake faruwa ba". a zuciyarta ko cewa"hmm lallaima wannan mutumin zamuyi maganinka sena maidakai abun kwatancce domin seka zamar mu tamkar bawa da uwar gijiyarshi seka zama tamkar raƙumi da aka domin wallahi sena juya ka tamkar waina hmm bari dai kashi go yanzu duk abinda zakaimun zan shanyeshi". tana cikin wannan zancen zucin ta hangi Inteesar na tunkaro gurin motar saurin buɗe ƙofar gaba tayi ta shiga taɓe baki Inteesar tayi tare da cewa"cusu ba kwarjini kariƙa cusa kanka inda ba'asan kanayi ba son maso wani cuta andaiji kunya anyi asara a haka zaki ƙare a titi kina tallar kanki ke inbanda ma ke tinkiya ce waye ze ganki a haka kamar wata dangin ogomosho yace ya kwasarwa kansa fitina se wani babbanƙaromasa shafaffen ƙirjinki kike me kama da farantin fawa saboda rashin aji kuma hawa gaban mota ke kike yunwarshi". ta na gama faɗar haka ta buɗe marfin baya tashiga ta zauna kwafa Meemah tayi tare da cewa"lallaima yarinyar nan zan kamaki ne". nan ta shiga itama suka rife wani haushin Inteesar ne ya turniƙe Namijin duniya ganin tabar Meemah ta zauna a gaba rai ɓace ya tada mota yajasu suka fice ya cilla hancin motar kan yiti. Ɓangaren Jameelah da Zaid ko suna gama cin kayan siyan baki Zaid ya kwashe kwanukan yakai kitchen ya wuce ɗayan bedroom ɗin yashiga wanka cikin sauri-sauri yayi komai ya kimtsa kanshi cikin wata haɗaɗiyar baƙar jallabiya ya feshe jikinsa da turarukansa masu daɗin ƙamshi ya mayar da kwalbar turaren daya fesa na ƙarshe kenan ze aje yaji anbuɗe ƙofar bedroom ɗin ta mirrior ya hangi Jameelah ta haɗe cikin wata sleeping dress wadda da ita da babu duk ɗaya rigar ta net ce ba abinda ba'ah gani na jikinta ko pant bata saka ba wani shu'umin murmushi tasarmasa da milk ɗin haƙoranta da basa samun brush kullum suman tsaye Zaid yayi a sanƙame ya juya gareta tare da buɗemata hannu alamar taje garesa da gudu ta faɗa faffaɗan ƙirjinsa lokaci ɗaya suka saki ajiyar zuciya a tare ƙara ƙanƙameshi kam Jameelah tayi kamar zata shige cikinsa shinshina bayan wuyanta yashiga yi lokaci ɗaya yafara sakarmata hort kiss ta ko ina abun mamaki tashiga mayarmasa da martani jikinta har karkarwa yake ganin ƙafafunsu bazasu ɗauke su bane yasashi ɗaukar kayarsa cak ya haye gado da abarsa ganin jikinta na ragemata jindaɗi ne yasata saurin saɓuleta nan ƙananun breast ɗinta suka bayyana yashiga murza su kamar dambu sannan yakafa bakinsa kamar ƙaramin yaro ba abinda Jameelah take se kukan daɗi da sambatu tanata ƙara banƙaromasa ƙirji nan ya zame wandonsa ya saita jarumarsa data daɗe da gama kimtsa kanta yashige jiyayi ƙamas bako alamar danshi nan yashiga ɓangaren Jameelah ko ba abinda take se aikin ihun daɗi seda 30mins yayi releasing ya zame jikinsa a nata ya kwanta ragwaf yayinda ita kuma gogar se lokacin tafara enjoying ɗin abun . Shiru kakeji cikin motar ba abinda ke tashi se ƙira'ar Sudais suratul Ma'idah har suka isa gaban wani katafaren mall parking yayi a katafaren parking space ɗin gurin ya kashe motar ba tare daya cewa kowacce cikinsu ƙala ba yashiga operating ɗin phone ɗinsa buɗe marfin gaba Meemah tayi ta fita nan Inteesar tasa hannu zata buɗe ɓangarenta taji gam ta waiga taga Rahama harta fita ta mayar ta rife ƙofar saurin komawa ɓangaren tayi tasa hannu zata buɗe nanma taji gamm wani mugun tsoronsa ne ya dirarmata lokaci ɗaya taɗan shafi ƙirjinta data kasa saka bra saboda wahalar datasha a hannunshi kalaman Hauwah ne suka fara faɗomata a zuciyar tace"dagaskiyarki Besty wannan mutumin rainamun wayo kawai yakeyi yake tattaaɓeni a sanga harkarshi kawai zanfita koya kulani zandena kulashi". tana cikin wannan zancen zucin taji muryarshi a dake yace"Malama ko ki goge wannan abun na bakinki ko kuma ni nazo na gogemiki dakaina domin ni bazan juri inga kowa yana kallonki ba bacin da igiyoyin aurena akanki idan shafawa kike so ki shafa a iya gida amma ba kifito kowanne tom &jerry ya kalleki ba karfa kiyi zaton kishinki nake kare mutuncin aurena nake kijirani ina zuwa ". ba tare data ce dashi ƙala ba ta buɗe handbag ɗinta ta warwaro tissue ta goge jambakin. A natse ya buɗe ƙofa ya fita tare sa zagayawa ya buɗemata haɗe da miƙamata hannu!!!!!!! Not editing Votes and Comments _*Daga Alƙamun ƴ# Real eeshow _*Paidbook,Amount Nml grp 300,Vip 800,pc 1k, Account Detail 2411022356 Aisha Umar Ibrahim Zenith Bank, or Vtu mtn or airtel ga ƴan Niger kuma zaku turo da katin Airtel na daidai kuɗin da kikeson shiga aiko da shedar biyanka/biyanki ta wannan number 08108362334.*_ Book 3 6️⃣3️⃣➡️6️⃣4️⃣ Sororo ta tsaya tana kallonsa kamar wata sokuwa tana mamakin duk irin girman kan Namijin duniya ya akai ya buɗemata mota a zuciyarta tace"anya ko ba wata kitumurmurar yake ƙoƙarin shiryamun ba kuwa domin dai wannan sarkin girman kan tsiyar baze buɗemun ƙofa hakanan ba koma dai me yake shiryamun Allah ya fishi domin nidai nadena kulashi insha Allahu kome zemun bazan ƙara ɗaga ido in kalleshi ba nadena biyemasa". tana cikin zancen zucin da takeyi taji lallausan hannunsa cikin nata wani irin shock sukaji lokaci ɗaya suka kalli juna suka wani basar nanya miƙar da ita tafito yasa hannu ɗaya ya rife ƙofar ɗaya hannun kuma yana murza hannunta cikin nashi yasa hannu ya saƙala hannunshi a nata saurin ɗaga lulu eyes ɗinta tayi ta kalleshi gani tayi ya ɗauke kanshi kamar bashine ya wani ruƙunƙumeta ba baƙaramin kyau sukayi ba domin inka gansu seka ɗauka suna matuƙar ƙaunar junansu ganin yadda sukayi tsananin matching da juna saurin maida kanta ƙasa tayi domin gani tayi attention ɗin mutanen gurin gabaki ɗaya ya dawo kansu mutane se mamaki suke young billionier Namijin duniya dama yanada aure ƙara matsawa tayi jikinsa murya ƙasa-ƙasa tace"waikai mekakeyi ne haka baka ganin idanun kowa na gurin nan ya dawo kanmu bane inkai bakaji kunya ni inajin kunya ai wannan abun bekamata ba ni ka sakeni dan Allah Malam". "meye abun kunya ai halak ɗina na taɓa ba matar wani ba ko an taɓa ganina na taɓa wata wadda ba halalina ba". yaƙarasa tare da ƙara matseta a jikinsa ganin yaƙara matseta ne yasa ba yarda ta iya haka tabashi haɗin kai ta langwaɓar da kanta jikinsa aikon abun seya ƙara bada style ga colour ɗin hijab ɗinta kalar suit ɗinsa wato coffee mutane se sha'awarsu sukeyi nan suka shiga tafi a natse har suka shiga mall. Meemah na duba wata abaya Rahama ta zungureta tace"Sis albishirinki". cikin farinciki Meemah tace"goro fari tas dashi my sis meyafaru". a zuciyarta tace"Allah yasa Yah Abdallah ne yacemata yana sona". murmushi tayi me sauti tace"ko dai Yah Abdallah ne yafaɗamiki wani abun kaina". girgizamata kai Rahama tayi haɗe da cewa"ko ɗaya kalli can ki gane idanunki abunda muka daɗe muna son gani Yah Abdallah yayi yau wacce rana dole mu aje record". "toh bara dai ingani". ɗaga idonnan da Meemah zatayi tayi tozali da hanun Abdallah cikin na Inteesar suna shigowa Inteesar ta langwaɓe jikin kafaɗar Abdallah bazato taji wasu zafafan hawaye sun zubo daga idanunta zuciyarta kamar zata fashe dan haushi lokaci ɗaya taji wani abu ya caki zuciyarta kamar mashi ta dafe ƙahon zuciyarta nanta fara jin jiri na niyyar ɗibarta zata faɗi dakyar ta taushi zuciyarta ta saitu dan kar a ganota taji wani mugun haushin Rahama data nunamata su Rahama ko ganin Meemah tayi shiru ne yasata cewa"Sis mezaki iya cewa game da wa'innan best couples ɗin". ƙaƙalo wani guntun murmushi Meemah tayi wanda iyakacinsa fatar bakinta tace"ba abinda zance dasu se Allah ya sanya alkhairi yabasu zuri'ah tagari". "Ameen dai Sis muma Allah ya nunamana namu lokacin". "ameen". cije leɓen ƙasa Meemah tayi a zuciyarta ko cewa take"lallaima wannan tsinanniyar yarjnyar dole nayi maganinki ƴar iska kawai dole ta raina kanta wallahi domin sena rabata da ɗan uwan nata da take taƙama dashi sesun zama abun kwatance tabi tsinanniyar da take nunamun tsinanniya me shegen idanu kamar zasu faɗo waje". Tana wannan zancen zucin har su Namijin duniya suka ƙaraso inda suke kamo hannun Rahama yayi ya haɗa dana Inteesar yace"Sweetheart ga amanar Babyna nan kuje ta zaɓi abinda take so saura kuma kuyimata wani abun dabe kamata ba kuma bance ko kuda kubari ya taɓamun My 100% sure ɗina ba ehe abimun ita a hankali ko Babyna". yaƙarasa zancensa yana me kashewa Inteesar ido ɗaya shagwaɓe fuska Inteesar tayi kamar gaske tace"eh Nisful hayat ɗina ka kulamun da kanka sosai saboda jahilan ƴan matan zamanu masu cusu ba kwar jini suna nan suna yawo kamar janfa a jos so suke kawai a taya suba da kai bori yahau". ɗan jan kumtunta Namijin duniya yayi kamar gaske yasaki wani ƙatsaitaccen murmushi tare da cewa"sha kuruminki tawan ina da mace kamarki mezanyi da wasu mata nifa sauran mata fa bari kiji infaɗamiki kallon maza nake musu saboda mutum me mace kamarki mezeyi da wasu matan waje yi tafiyarki Babyna baki da wata matsala dani domin kinrigada kingaje ko ina a zuciyar Namijin duniya se yadda kikayi dani". "nima haka Babyna bye". tafi Rahama tashiga yi tare da cewa"Allah dai ya biya romeo da juliet dama ance miskili be iya soyayya ba yau kam na gasgata irin musayar zafafan kalamai haka". haɗe rai Namijin duniya yayi lokaci ɗaya yace"bazaki kama hannunta ku tafi ba ina ita wannan yarinyar take". juya Rahama tayi zatayi magana wayam ba Meemah ba labarinta dube-dube suka shiga yi amma ko alamarta zaro ido Rahama tayi da niyyar yin magana ya dakatar da ita da hannu yace"ku tafi kuyi siyayyarku cikin kwanciyar hankali ai Meemah bazata ɓace ba". "toh". nan suka tafi suka barshi yayinda ya zubamusu idanu kamar wanda ke ƙoƙarin gano wani abun har suka ɓace. Sosai take kuka tana dialing number Mummyn ta seda ta kirata sau biyu se ana uku ta ɗauka tare da cewa"ƴan siyayya ya akaine". fashewa taƙarayi da sabon kuka cikin kuka take cewa"Mummy zuciyata zata buga Mummy bakiga yadda yakeyiwa wannan ƙasƙantacciyar yarinyar ba kamar bashi ne me basar da mutane ba Mummy se wani riritata yake kamar wani kwai anyako yarinyar nan ba bita zai-zai suka yiwa Namijin duniya ba kuwa Mummy kinga wani irin kallon so da yake jifanta nashiga ukuna Mummy wannan ƙasƙantacciyar yarinya se sakarmun magana take wallahi Mummy idan banga bayan wannan yarinyar ba hankalinsa baze dawo gareni ba dole ta baƙunci lahira". taƙarasa zancenta tana mai ƙara fashewa da wani matsanancin kuka lallashinta Mummy tashiga yi dakyar tayi shiru tace"yanzu abunda nake so dake kije ki nemesu karki nunamusu komai idan kindawo masan yadda zamu ɓullowa wannan al'amari yanzu bara inkira Hajiya Zaitu inwarwaremata komai". "toh". nan sukayi sallama ta kashe wayar ta nufi gurin su. Inteesar na cikin ɗaga wata abaya Meemah ta ƙarasa inda suke a yaƙune tace"Sis karki ɗauki wannan abar batayi zubi damu ɗiyoyin manya ba tafi zubi da ƴaƴan Malam shehu waɗanda talauchi yayi musu katutu". sosai ran Inteesar yakai ƙololuwar ɓaci ta rasa mezata cema Meemah ko cin mutunci da Uwar Gwarama ke musu bekai wannanba ta tsame hannunta tsam taƙi ɗaukar komai saboda tsananin ɓacin rai nan Rahama tayi tayi da ita su cigaba da siyayya taƙi ɗaukar komai tafice da gudu tana kuka cikin takaici Rahama tace"Sis baki kyauta ba gaskiya bekamata kiyiwa Aunty haka ba koba komai dole taji babu daɗi ". a hassale Meemah tace"wani abun kikaji nace da ita da zaki wani cemun wani abun bansan munafunci wallahi ". nan Rahama ta tafi binta Meemah tayi a baya tana hararta . Zaune suka sameshi yana operating ɗin phone ɗinsa hankali kwance Rahama na zuwa tace"Yah Abdallah ƴar amanarka taƙi ɗaukar komai ta fice waje da gudu tana kuka". "what kuma ba wani abun kukaimata ba". saurin haɗa ido sukayi da Meemah tace"ba abinda mukaimata sedai bansaba ko Meemah tayimata wani abun oho". maida sexy eyes ɗinsa yayi gurin Meemah lokaci ɗaya ta diririce murya na rawa tace"nima ba abinda nayimata". sauke nannauyar ajiyar zuciya Abdallah yayi wadda tasa su Meemah kallonshi ya dafa goshinsa haɗe da cewa"Ya Allah yau ni na rasa wacce irin rigima Baby ta tashi da ita tun safe take wannan rigumar na rasa meke damunta well ku kun gama siyayyar taku ne?". sosai ran Meemah ya ɓaci da zancen Namijin duniya amma dake ƴar bariki ce seta dake tace"a'ah bamu gama ba". "kuje kucigaba da siyayyarku bara inje gurinta". "ok ". murnushin gefan baki Namijin duniya yayi domin yasan yagama kai Meemah ƙarshe a tafiyar nan tasu daurewa kawai takeyi ya wuce ya tafi suma suka wuce yayinda kowanne cikinsu yakejin haushin ɗan uwansa. A tsaye ya sameta ta juya baya tana share hawaye kama hannunta yayi bazato saurin ƙara goge hawayenta tayi yajata suka rinƙa tafiya be direta ko inaba se gurin tsala-tsalan abayas ƴan ubansu cikin husky voice ɗinsa taji yace"Malama ki zaɓa idan zaki zaɓa banason wasting time". shiru tayi kamarma batasan meyacemata ba sema hawaye da suka shiga sintiri akan kumatunta ganin bata da niyyar yin abinda yasata ne yasashi jidar kaya ba ƙaƙƙautawa yajata nan yajata can yadinga jidarmata komai har inner wears ba abinda be jida ba kamar wani mahaukaci duk wannan abun da yakeyi hannunta na cikin nashi nan yabada atm card ɗinsa aka ɗeɓi kuɗin aka zuba a boot ɗin motar har Meemah ta tafi zata buɗe gefan me zaman banza ya wurgamata wani kallo wanda seda hantar cikinta ta matsa ya buɗewa Inteesar da kansa tashiga ya mayar ya rife dole tashiga gidan baya yajasu suka tafi. Washe gari da asubar fari ta tashi !!!!!!!!! MAN OF THE WORLD BOOK 3 Book 3 6️⃣5️⃣➡️6️⃣6️⃣ Tana idar da sallar asuba tayi azukar tana kammalawa tashiga rera karatun alqur'ani megirma seda tayi izu biyu sannan ta aje ta shiga jero addu'o'ih ta shafa sannan tamaida alqur'anin inda ta ɗakkoshi ta nufi ƙofa da niyyar tafiya sekuma ta juya ta nufi gurin gadonsu taɗan bugi filon da Rahama ke kai haɗe da cewa"Sis ki tashi kiyi sallah lokaci yayi". buɗe ido Rahama tayi tare da cewa"toh bara na tashi badai har kinyi sallah ba". "eh nayi ". zaro ido waje tayi tare da saurin sauka daka kan gadon tana cewa"bara to nima nayi maza nakai tawa inbiyo ki kitchen ɗin". "toh sekin taho ɗin bara inje so nake yau mu hutar da iya Haire ta huta ta wanke kayan da muka ɓata". "toh sena tawo". nanta shiga toilet itama ta fita. Tana sauka tashiga store ta ɗebo doyar da zatayi amfani da ita ta fere ta wanke ta ɗora a gas ta zuba gishiri sannan ta ɗakko eggs ɗinta ta faffashesu ta zuba spieces ɗinta ta yanka albasa tashiga kaɗa kwan bayan ta kammala ta ɗakko frying fan ta zuba mai ta sauke doyar ta tace tamaida frying fan ɗinta ta zuba mai yana yin zafi tashiga suya doyar bata wani daɗe ba ta kammala ta buɗe loka ta ɗakko wasu tsadaddun warmers masu colour ɗin golden ta zuba doya ta mayar ta rife ta ɗakko napkins ta gogesu tas ta ɗauka kenan ta juya Rahama tashigo saurin ansar warmers ɗin hannunta tayi tare da cewa"sannu da aiki Aunty nabarki kinata jirana ina zuwa toilet na hau kan peat kenan zanyi fitsari mezan gani priod ɗina yazo shine kawai na zarce da wanka gabaki ɗaya sorry My Aunt". taƙarasa zancenta tana fita dankai warmers ɗin hannunta dining murmushi Inteesar tayi tare da cewa"bakomai Sis bara inmaida ruwan kunun gyaɗa to". "la Aunty ashe babban abinda mijinki yakeso zakiyimana kenan". "eh". a zuciyarta ko cewa tayi "base in zeshaba ma kumama ai koya kushe aiba donshi nayi ba dan Ammi nayi ina ruwana ko yasha kar yasha ruwanshi". nan suka cigaba da aikinsu seda sukayi abincicika da yawa suka shirya su tsaf a dining sannan suka tafi shiryawa. 10:300am Fuskar nan kamar kullum a haɗe take tafiya yake cikin takun zaratan maza masu ji da class har ya isa part ɗin Abbih yana isa yayi knocking Abbih dake zaune a dining ne yabashi izinin shiga nanya buɗe yashiga bakinsa ɗauke da sallama ƙasa-ƙasa domin idan ba kasa kunne kayi ba bazakasan ma yayi ba ƙarasawa yayi dining ɗin cikin ladabi ya duƙa tare da cewa"Abbih barka da asuba antashi lafiya". "lafiya ƙlau Son yajikin naka miƙe ka zauna muci abinci". "naji sauƙi". nan ya zauna akan ɗaya daga cikin kujerun dining ɗin yayi servung ɗin kansa yana kai loma ɗaya ya lumshe ido saboda baƙaramun daɗi kunun gyaɗar yayimasa ba nana yashiga sha yana tsikarar doya seda yaci sosai sannan ya ture plate ɗin ya zari tissue ya goge bakinsa yayi gyaran murya haɗe da cewa"amm dama Abbih jibi idan Allah yakaimu zamu tafi Spain ɗinnan ɗazu su Ahmad suke sanar dani shine nace bari insanar dakai muji yadda za'ai". "masha Allah,Allah yabada sa'ah ka dawa zaka tafi". "ni kaɗai ne sesu Ahmad da matansu". haɗe rai Abbib yayi lokaci ɗaya tare da cewa"tokai wazaka barwa taka matar?". murmushin gefan baki yayi ba tare da Abbih ya lura ba a zuciyarsa yace"anzo gurin hmm yarinya bakiga komai ba yanzu zakisan wanda kika taɓo". a fili kuma sosa ƙeya yayi kamar gaske alamun waishi me kunya yace"ai gani nayi kamar tafi son zama da Ammih shiyasa nikuma banason na takurawa ƴar amanarka". sauke numfashi Abbih yayi domin da yaɗauka Namijin duniya aibata Inteesar zeyi seyaji saɓanin haka ƙara faɗaɗa murmushinsa yayi tare da cewa"banda abunka mesunan Manya yaza'ai kabarta anan bayan kasan gasar nan dole se mutum yanada aure zeyi ka ɗauki matarka ku tafi Allah ya dawomana daku lafiya ka kula da ita sosai dukda nasan banda haufi kanka amma dan Allah inaso ka riƙe Aishatu amana idan ka wulaƙantata tamkar ni ka wulaƙanta insha Allahu bazakayi danasanin aurennanba". "godiya nake Abbih Allah yaƙara girma ameen insha Allahu zan riƙeta amana". "yauwa sannan zuwa gobe ka shirya ka ɗauketa kuje tayiwa gidansu sallama". "toh Allah yakaimu ni zan wuce". "toh Allah yayimuku albarka Allah kuma yabaku zuri'ah ɗayyiba". "ameen ya Allah". nan ya wuce ya tafi yana mejin wani farin ciki ya lulluɓeshi yana fita ɓangarensa ya nufa direct ya wuce toilet. Zaune take a falo ta ɗora ƙafa ɗaya kan ɗaya tana danna waya bugu ɗaya aka ɗauka daga ɗaya ɓangaren ne akace"salamu alaikum". "wa'alaiki salam oyoyo Bestyna nayi missing ɗinki". a zabure Hauwah ta tashi zaune daga kwancen da take cikin murna tace"Ammih wallahi Bestyna miss you too Bestyna mu muna nan hankalinmu yakai ƙololuwar tashi kar muje Abbah saidake yayi lafiyarki dai ƙlau ko". murmushi Inteesar tayi tare da cewa"kice kina gidama kenan lafiya Alhamdulillah yasu Ammih dasu Mummy dasu Ummah". "duk lafiyarmu ƙlau amma waɗannan gayyar tsiyar kuma bansanmusu ba". "kai Besty kice hali na nan kenan". "eyi se abinda ma ya cigaba Besty wai wa kika aura ne ke ai zancewa halinki na nan na mutuwar zuciyar nan taki ni wallahi har kin bani haushi wallahi Allah bakije kinayin wannan sakarcin naki a gidan naki ba". sauke numfashe me zafi Inteesar tayi cikin yanayin dake fallasa tana cikin tsananin damuwa tace"Besty ai ƙara shiga uku nayi ni wallahi har gwarama masifar Umman su Jameelah akan wannan dana faɗa narasa meke bibiyar rayuwata daga wannan ƙaddarar se wannan Besty ku tayani da Addu'ah Allah yabani ikon cinye wannanma". taƙarasa zancenta tare da sakemata wani marayan kuka cikin tsananin tashin hankali Hauwah tacewa babbar aminiyartata"Besty wai wayene". murya na rawa tace"waye mana Besty banda Namijin duniya". a zabure Hauwah ta miƙe tare da cewa"bangane ba wanne Namijin duniyar". "wanda dai kika sani Abdallah Besty ina cikin tashin hankali". murna tashiga yi tana cewa"Allah mungodemaka dama haka Allah yake ikonsa Bestyna ta haye wayo bara inkwaso shoki". tana magana tana rawa a harzuƙe Inteesar tace"wake Besty meke damunki ne ya infaɗimiki damuwata inji kuma kina murna kamar baki damu da damuwata ba". cikin murna Inteesar tace"Besty dole kijini ina murna Allah mungodemaka daka canzawa ƙawata da mijin da kowacce ɗiya ke burin samu wayyo Allah daɗi kasheni ishara ce Allah ya nunamusu Allah ne ya duba zuciyarki yabaki mafiyin wannan jakin". "da Allah ni bani su Ammih tunda bazaki tayani baƙin ciki ba". miƙawa Ammih wayar Hauwah tayi tanata tsalle tana kwaso shoki nan suka gaisa da Ammih tabasu labarin duk abinda yafaru sosai sukaji daɗi nan sukayi sallama Khadija na shigowa ɗaki ta dawo daga islamiyya Hauwah tabata labari suka haɗu sukaita murna nan Hauwah ta fito tsakar gida. Tana aje wayarta kashe wayarta Ammih na fitowa daga Bedroom ɗinta zama tayi kusa da Inteesar tare da cewa!!!!!!!! Votes and Comments _*Daga Alƙalamun ƴar Mutanen Gwarzo.*_zo.*_# Real eeshow _*Paidbook,Amount Nml grp 300,Vip 800,pc 1k, Account Detail 2411022356 Aisha Umar Ibrahim Zenith Bank, or Vtu mtn or airtel ga ƴan Niger kuma zaku turo da katin Airtel na daidai kuɗin da kikeson shiga aiko da shedar biyanka/biyanki ta wannan number 08108362334.*_ Book 2 6️⃣7️⃣➡️6️⃣8️⃣ "Ki shirya inji Abbih ɗinku jibi idan Allah yakaimu da rai da lafiya zaku wuce ƙasar Spain keda mijinki zasuyi wata gasa da har yace a kyaleki dan bayaso ya takuramiki yaga kamar kinfi son zama kusa dani shine muka yanke hukuncin gwara ku tafi tunda dama gasar dole se mutum yanada mata sannan kuma kema kyaga gari". tunda Ammih tafara magana Inteesar tayi shiru tafaɗa duniyar tinani domin tasan dagayya yace bayason ya takuramata dan yasan dole za'ah ce ya tafi da ita taɓata Ammih tayi tare da cewa"lafiya daughter kikayi shiru ko bakya son binsa ne naga kinshiga tinani inbakyason binsa bazamu takuramiki ba kifaɗa domin babu me takuramiki kinada right karkiga idanmu kibisa inkinsa bakyason binsa ki faɗamun kanki tsaye kinji ɗiyata?". a sanyaye Inteesar ta girgizamata kai tare da cewa"zanbishi Ammih". "masha Allah nagode ɗiyata Allah yayimuku albarka yabaku zaman lafiya da zuri'ah tagari". cikin sanyin murya tace"Ameen ya Allah Ammi kidenamun godiya yazama wajibi a gareni inyimiki biyayya kamar yadda zanyiwa Ummih saboda kema uwace a gareni ba abinda zaki nema a gurina inkasa yimiki shi matsawar inada halin yi insha Allahu". "hakane kam ɗiyata Allah yayimuku albarka". "Ameen ya Allah meza'ah dafa da rana". "oh ɗiyata bakya gajiya aida kinbari Haire tayi kin huta domin kinga tun asuba kike abu ɗaya kamar wata inji". "ai Ammih ba'ah gajiya da aikin lada bare ɗan wannan aikin duka nawa yake dazan gaji kumama ai kozan gaji da komai bazan gaji da aikin uwata maganin kukana ba". "haka ne ɗiyata Allah yayimiki albarka ki dafa duk abinda kikaga ya dace ni bara na wuce inɗan kwanta domin wani bacci-bacci nakeji a idona au kuma yace gobe kishirya Mesunan Manya zekaiki kiyiwa su Ummihnku sallama". "toh Allah yakaimu". "Ameen". nan Ammih ta haye sama tabarta nan tana jimamin yadda za'ai su zauna da Namijin duniya inuwa ɗaya furzar da numfashi tayi me zafi tare da cewa"gaskiya ƙila wata kitumurmurar yake ƙoƙarin haɗamun domin nidai a iya sanina idan da za'ah ce Namijin duniya ya nuna babban abinda yake ƙi da tsana baze wuce ni ba amma wai shine ke cewa Abbih wai bayason ya takuramun kai gaskiya da sakal anbawa me kaza kai ƙila dai wata muguntar yake shirin haɗamun koma dai menene Allah yafishi ni yanzu nadena biyemasa ko yankani zeyi insha Allahu bazan kulashi ba idan ya gaji ya bari". nan tayita tufka da warwara daga ƙashe ta tashi tashiga kitchen tafara haɗamusu lunch. Ɓangaren Zaid da Jameelah ko abin ba'ah cewa komai domin da asubar fari Zaid ya sunkuci Jameelah yakaita toilet yasakata a ruwan zafi dukda ko ƙarar nan da amare keyi ita be damuba sema jikinsa daketa tsuma akanta kafin tace abu yayimata jikinsa na ɓari seda yagama gasata tas sannan yabarta tayi wankan tsarki tana gamawa ya naɗeta cikin towel kamar wata ƴa baby be direta ko ina ba sekan chair ɗin dressing mirrior yazauna tare da ɗorata akan cinyarsa yasa yaɗauki ƙaramin towel yashiga gwaggogemata jikinta sannan ya shafeta da tsadaddun lotions ɗinsa yashamata powder tafito ras da ita ya tashi da ita a jikinsa ya ɗorata kan bed ya buɗe wardrobe ya ɗakkomata wata doguwar riga mara nauyi da bra da pant yabata tare da cewa"Baby bara nima inje inyo nawa wankan kisaka kafin indawo". "toh". nanya wuce toilet itakuma ta shirya cikin wannan tsadaddiyar doguwar rigar ta wani harɗe akan domin baƙaramin haushin Zaid takeji ba nayimata ɗanɗani haukacin da yayimata bewani jimaba yafito shima ya goge jikinsa da towel yashafa mayukansa yasaka wata haɗaɗɗiyar jallabiya fara sol da ita cikin kulawa yaƙarasa inda take yakama hannunta yana murzawa yace"Baby bara intafi masallaci ki tashi kiyi sallah sorry ko nagaji dake ko". girgizamasa kai tayi tare ƙara narkemasa tace"a'ah bakomai Sweetheart aiba a gajiya da aikin lada seka dawo nima bara natashi nayi". "yauwa Baby ki kulamun da kanki ". "kaima haka bye". nan ya tafi ta rakashi da harara tare da buga uban tsaki tace"gajiyar ubanka kasa nayi bayan ko gama shigata bakayi ba saboda kai rago ne yafita zakawani kagaji dani aiko dole na nemowa kaina mafita domin bazan zauna da hotiho ba mara amfani ba Haliru kawai zan riƙa nemowa yariƙa biyamun buƙatata ina biyansa kuɗi shege mekyan ɗan maciji bawata sallah dazanyi a wannan halin da nake ciki sede kuma ta anjuma". nan tayi kwanciyarta tana yamutsa jikinta domin baƙaramar sha'awa Zaid ya tasarmata ba. Ɓangaren Zaid ko suna fitowa daga masallaci ya tafi cikin gidansu dan gaida mahaifansa a falon ƙasa yasamu Abbanshi da Mummynshi suna hira suna ganinshi suka haɗe rai domin tunda yayimusu wannan abun suka fita sabgarshi ƙarasawa yayi bedamu da yadda suka haɗemasa rai ba yazauna akan carpet tare da cewa"Ina kwananku". a ciki-ciki suka ce"lafiya ƙlau". miƙewa Abbih yayi tare da cewa"ni bara in hau sama". "toh nima yanzu zan hawo". cewar Mummyn shi nan Abbah ya haye sama gurin ya rage daga shi se Mummyn shi itama kuma danna wayarta takeyi tayi banza dashi dube-dube yashiga yi tare da cewa"Mummy ina Sis take". ba tare data ɗago daga chart ɗin da takeyi ba tace"tana ɗakinta lafiya". "lafiya ƙlau Mummy dama gani nayi banganta ba shiyasa na tambayeta". "ok". nanya miƙe ya haye sama be zame ko inaba se bedroom ɗin Maryam yana murɗa handle ɗin ƙofar yaji ta buɗe yashiga yamaida ƙofar ya rife akan gado yasameta kwance tana chart idonta biyu wata uwar harara ya watsamata haɗe da cewa"kee wato saboda kin rainani shine zaki zazzagi mata ta ko to tashi dan kutumar ubanki kije ki bata haƙuri inba haka ba in tattakaki". sosai Maryam tayi mamakin yadda ya haƙiƙance kan Jameelah yake cemata ze karairayata harda zaginta abinda tunda take da yayenta ko zaginta da wasa be taɓayi ba yau gashi kan wata banza yana zaginta dole tayi maganinta tana tsaka da wannan tinanin taji yaƙara cewa"wallahi na buɗe idona naganki baki tafi kinbata haƙuri ba wallahi se jikinki yafaɗamiki saura kuma ki faɗawa Mummy kiga yadda zanyi dake kuma ki ɗauki abinci kikaimata". saurin sauka tayi daka kan gadon tawuce domin taga ba alamun wasa a tattare dashi nan yabi bayanta a inda yabar Mummy nan suka sameta ƙarasawa yayi inda take tare da cewa"Mummy abawa Maryam abincinmu takaimana". sheƙeƙe Mummy take kallonsa domin ita lamarin Zaid har yafara bata tsoro yadda yake rawar ƙafa kan Jameela ganin Mummy batayi magana ba yasashi jiki na rawa yaje kitchen ya ɗakko wani basket dayaga anhaɗa ya miƙawa Maryam ta tafi shima yabi bayanta har yakusa fita Mummy ta dakatar dashi ta hanyar cewa"Zaid zonan". bakan ranshi yaso ba haka ya juya yakoma falon yazauna yayinda rabin hankalinshi gabaki ɗaya yana ɓangarensa gurin Jameelah cikin tsananin ɓacin rai Mummy tace"kaga Zaid idan baka bimu a hankali ba wallahi ina gabda saka ka rabu da wannan tambaɗaɗɗiyar yarinyar mara tarbiyya nasan da Inteesar ce da yanzu tazo tagaidamu amma itako ko arziƙin wannan bamu samu ba daga gurinta amma saboda kai bakasan ciwonmu ba jikinka har tsuma yakeyi akaimata abinci ko". "Mummy kiyi haƙuri Allah ya huci zuciyarki idan muka ci abinci mukayi wanka zamuzo tagaidake da harta biyoni wai zata zo tagaidake nace tabari indawo semu zo tare amma dan Allah Mummy kidena cewa zaki rabani da Jameelah zuciyata nakejin kamar zata fashe tanamun zafi idan na rabu da Jameelah ba makawa mutuwa zanyi Mummy". sosai ran Mummy yaƙara kaiwa ƙololuwar ɓaci tace"dan ubanka wallahi sede ka mutu domin wallahi seka saketa". nan Mummy tayita yayyafa ruwan masifa . Ɓangaren Maryam ko tana shiga ɓangaren Zaid taga Jameelah da ƴar wata guntuwar tsintsiya ɗayan hannun kuma riƙe da wata roba fara me ɗauke da rubutu baƙiƙirin a ciki tana yayyarfawa a falo karaf sukayi ido huɗu da Maryam data shigo ko sallama babu saboda tsananin ɓacin ran Jameelah, Jameelah ko garin gigicewar datayi ne yasa robar rubutun dake hannunta ta kife kif lokaci ɗaya jikinta yashiga karkarwa domin batayi tsammanin shigowar wani ba a wannan lokacin saurin aje basket ɗin dake hannunta tayi tare da shaƙo wuyan Jameelah tare da maƙureta tace"dan ubanki sekin faɗamun ubanme kike yayyarfa mana a gida tsinanniya inma wani tuggun kika haɗo albarkar Annabi sede yakoma kanki tsinanniya mu da Allah muka dogara bada wani gardin ba ta Allah ba taki ba yayana yafi ƙarfinki kuma wallahi sena tonamiki asirinki kowa yasan abinda kikayiwa ɗan uwana aidama munsan sede idan wani abun kikayimasa amma banda haka me Yah Zaid dake tsinanniya me kama da aljanu". itako Jameelah ba abinda takeyi se aikun tutturo ƙananun idanunta waje wurgi Maryam tayi da ita ta nufi cikin gida dan sanar dasu Mummy abinda ke faruwa. Ɓangaren Zaid ko yamiƙe kenan ze tafi ɓangarensa ya yanke jiki yafaɗi jikake timm da gudu su Mummy da Maryam dake shugowa sukayi kansa cikin firgici!!!!! Question? 1-Meyasami Zaid? MAN OF THE WORLD BOOK 3 Book 3 6⃣9⃣➡7⃣0⃣ Suka haɗa baki gurin cewa"Innalillahi wa'innah ilaihi raji'un Zaid,Yah Zaid ?". amma ina shiru kakeji domin babu ko alamar numfashi a tattare da Zaid jijjigashi Mummy tashi ga yi tana kuka tana cewa"Zaid! Zaid!! Zaid!!!". tanayi tana jijjigashi jin kukansu ne yasa Abbah dake sama saurin sakkowa har yana tuntuɓe garin sauri ya isa gurin su ganin halin da Zaid ɗin ke ciki ne yasa Abbah saurin juyawa ya nufi gurin pridge ya buɗe ya ɗauki faro yakoma ya buɗe marfin robar ya shiga yayyafamishi a hankali ya buɗe idanunsa yashiga bin kowa na gurin da ido kamar wanda yafara ganinsu a ranar sauke a jiyar zuciya Mummy tayi me ƙarfi tare da cewa"sannu Zaid". yunƙurawa Zaid yayi ya tashi zaune tare da yin wani ƙasaitaccen murmushi yace"yauwa Mummy meyafaru ne naga duk hankalinku a tashe lafiya ko wani abun ne yasamu Nisful-hayat Inteesar ne dan Allah ku faɗamun Mummy kardai kucemun wani abunne yasamu Inteesar inason Inteesar son da ban taɓa yiwa wani mahaluki ba a duniyar nan banason na rasata Mummy dan Allah ku faɗamun bakuji yadda zuciyata kemun zafi ba ". yaƙarasa zancensa yana mai dafe ƙirjinsa . Kallon juna Mummy da Abbah sukayi suna mamakin sabon rainin hankalin dayazo musu dashi sosai ran Abbah ya ɓaci ya wurgamasa wata uwar harara ya buɗe baki kenan zeyi magana sukaji sallamar Muhseen shiru Abbah yayi da maganar dayaso yi tare da cewa "wa'alaika salam Son ne a gidan namu". cikin girmamawa Muhseen yaƙarasa inda suke tsaye cirko-cirko ya duƙa har ƙasa cikin ladabi yace"eh nine Abbah ina kwananku". "lafiya ƙlau yasu Ummahnku ". "duk lafiya ƙlau suke suna ma gaidaku". "masha Allah muna amsawa Maryam kawowa Yayanku abun motsa baki". "toh ". "a'ah wallahi Mummy a ƙoshe nake ban daɗe da cin abinci ba nace bara inzo ingaidaku inwuce gurin aiki saboda na kwana biyu banzo ba". "hakane kam angode Allah yashi albarka ". "Ameen Mummynmu". "masha Allah kazauna man bakata tsugunno ba". "hmmm bakomai Mummy ai sauri nakeyi ma dan banaso 8:30am tayimun bankai gurin aiki ba bara in wuce Mummy se Allah yakaimu Abbah se Allah yakaimu Sis tinanin me kikeyi haka ba magana". yaƙarasa zancensa yana kallon Maryam da duk hankalinta ke tashe domi ganin abunda yake faruwa take kamar a mafarki saurin dawowa tayi daga duniyar tinanin data shiga tayi tare da ƙaƙalo murmushi tace"sorry Bro ba tinani nakeyi ba ina wuni". harar wasa Muhseen ya watsawa Maryam tare da cewa"lafiya ƙlau kodai tinanin sirikin namu akeyi ake wani boyemun a faɗamun gaskiya". saurin rife fuskarta tayi da hijabinta alamun kunya nan ya yiwa su Mummy sallama ba tare dayabi takan Zaid ba yafara tafiya. Sosai shariyar da Muhseen yayiwa Zaid tayi tasiri a zuciyar Zaid domin se mamakin yakeyi yadda babban aminin nasa ya shareshi kasa haƙuri yayiwa yace"mutumin yada irin wannan shariyar haka kamar wanda yayimaka wani abun". tsyawa Muhseen yayi da tafiyar da yakeyi ba tare daya juya garesa ba cikin kunar zuciya gami da mamakin furucin abokinsa garesa yace" hmmm taya zanmaka magana bayan kace kar inƙara nuna nasanka kuma kaga banason inyi danasanin saninka a rayuwata". "bangane nace karka ƙara kulani ba ai idan da wanda zankula a rayuwata be wuceka ba domin ni a wajena ka wuce matsayin aboki ɗan uwanane kai na haƙiƙa meson farin cikina a koda yaushe mezasa nace karka ƙara kulani bayan kai wani jigone na rayuwata dan Allah inma wasa kakemun Muhseen dan Allah na roƙeƙa kadena dan Allah kadenamun irin wannan wasan banaso insha Allahu bazakayi dana sanin sanina ba da izinin Allah". juyawa Muhseen yayi ya wurga mishi wani banzan kallo cikin takaici yace"kanka zaka tambaya wannan kuma domin ni bani da lokacinka". yana gama faɗar haka ya juya yafice da sauri a fusace binsa da kallo Zaid yayi ya zabura ya miƙe kamar wanda aka tsikara murya kamar zeyi kuka yace"Abbah menayiwa Muhseen ne haka yake tsananin fishi dani Mummy nakasa gane meke faruwa dan Allah ku sanar dani ko zuciyata tasamu salama ". yaƙarasa zancensa hawaye na zarya a kumatunsa a taɓe baki Abbah yayi tare da cewa"inma zaka dena rainawa kanka hankali ka dena domin mu bamu kake rainawa ba kanka kake rainawa". Abbah yana gama faɗar haka ya haye sama bin bayansa Mummy ma tayi itama domin gani sukeyi raina musu hankali kawai yakeyi gurin ya rage dagashi se Maryam da duk tsananin tausayinsa yakamata takasa koda kwakwaran motsi shiru ne ya biyo baya naɗan wani lokaci kowanne cikinsu yana sakawa da warwara ita tana tinanin tayadda zata fara ganar da iyayensu abinda ke faruwa shikuma yana tinanin meyayiwa babban amininsa da iyayensa da har sukayi fishi dashi haka jiki a sanyaye ya miƙe tsaye yafara tafiya yana haɗa hanya saboda har wani duhu-duhu yake gani sakamakon kukan da yakeyi kamar ƙaramin yaro sosai yabawa Maryam tausayi ta nufi ɓangaren mahaifiyarsu jiki a sanyaye. Kamar wani ɗan shaye-shaye haka ya isa ɓangarensa yana zuwa ya zube akan 3seater tare da fashewa da wani matsanancin kuka bazato yaji anfaɗa jikinsa cikin ƙissa gami da shagwaɓa tashiga cewa"Babyna daka cewa yanzu zaka dawo shine kaje kayi zamanka ko idanba………". batakai ga ƙarasa maganarta ba taji anɗauketa da wani gigitaccen mari wanda har seda tafara ganin taurari anyi wani wurgi da ita kanta ya bugu da center table ɗin ɗakin jini yafara zuba cikin kakkausar murya me nuna yana cikin tsananin ɓacin rai ya nunata da yatsa yace"kee wacce irin dabbace ne ke mara tinani da zaki faɗowa mutumin daba maharraminki ba a jiki sau nawa zanmiki warning ne kanki fita sabgata ne ko matan sunƙare bazan taɓa sonki ba ballagaza kawai mara kamunkai a haka za'ah sokin baki san darajar kanki ba ko tinkiya bazatayi abinda kike ba koda yake jahilci ke damunki kifitarmun a sashina tunkafin wani yaganki ƴar iska kawai mebin maza Inteesar ɗindai da kuka tsana ita nake so ita takwanta mun sede ku mutu idan mukayi aure ". kuka Jameelah ta fashe dashi tare da ɗora hannu aka tace"wayyo Allah na wayyo ze kashe ni mejan kunne shikenan wannan tsinanniyar ta rabani da mijina ko kwanan wata ba'ayi ba ". wani banzan kallo Zaid ya watsamata da rinanun idaninshi da suka canza kala cikin ɗaga murya yace"ubanki ne mijin naki tsinanniya bara inzo in sassaɓamiki kamani kya faɗi mijin naki tinkiya ko kunya bakwaji ke da uwar me siffar agwagwa ku rasa wadda zakuyiwa hassada se ƴar uwarki kunyi asara". yayi kanta ganin ya nufi kanta gadan-gadan ze maƙureta ƙara ta kwanyara hakanne ya jawo hankalin Mummy tayo ɓangaren hankali tashe samun Zaid tayi ya maƙure Jameelah a bango ƙananun idanunta duk sun tutturo tanata hawaye saurin ƙarasawa tayi da gudu ta cire hannun Zaid tace"haba Zaid karka kashe Nisful-hayat ɗinka man matarka cefa Jameelah matar so wadda tasa ka rabu da kowa naka saboda tsananin son da kakemata karfa kamanta farincikinka ce wadda kakemun iƙirarin da zaka iya rabuwa da kowa kanta". "bangane ba Mummy wai meyake faruwa ne ni kuna sani a duhu wallahi dan Allah ku sanar dani". muryar Maryam yaji katsam tashiga zayyanomasa labarin duk abinda yafaru tun daka ranar da yace bayason Inteesar Jameelah yake so har zuwa ranar ba abinda Zaid keyi se aikin kuka murya a dishe yace"yanzu kenan Maryam kina so kicemun na wulaƙanta masoyiyita ta haƙiƙa farincikina abar alfaharina da kowa nawa kan waccan dabba ". yaƙarasa zancensa tare da yin kukan kura ya cafki Jameelah yayi bedroom ɗinsa da ita ya kulle ƙofar yasa key yashiga jibgarta kamar Allah ya aikosa seda yayimata shegen duka sannan cikin daga murya yace"na sakeki saki 1 na sakeki saki 2 na sakeki saki 3 uku Allah ya isa tsakanina dake kin rabani da komai nawa wallahi sena kasheki kamar yadda kika rabani da farin cikina dan kutumar ubanki". jin abinda yake ƙoƙarin yine yasa su Mummy tsurewa suka buɗe wata loka dake kusa dasu suka ɗauki spare key suka buɗe suna buɗewa Abbah ya ɗauke Zaid da wani wawan mari a hassale yace"kashe ta zakayi ne". durƙushewa Zaid yayi a gurin yana kuka sosai yaba kowa na gurin tausayi domin Maryam ta sanar dasu komai nan Maryam ta ɗakko ruwa aka yayyafawa Jameelah datayi suman wucin gadi tana farfaɗowa tasaki wata uwar ƙara tare da cewa"wayyo ze kasheni Ummah na kizo ki temakeni dama seda kikace kar inbari wani yaga lokacin da zan yarfa maganin boka yabayar to gashi ya kwaɓemun mejan kunne na ƙoƙarin kasheni nashiga ukuna kizo ki temakeni Ummah……". kasa ƙarasa maganarta tayi sakamakon jin muryar Mummy na cewa"Allah dai ya tsinemiki tsinanniyar yarinya ki cutarmun da rayuwar ɗana kin rabashi da farincikinsa Inteesar Allah ya isana bazan taɓa yafemiki sha Allahu sekunga ƙarshenku keda uwarki ". Muhseen dake zubarwa da abokinsa hawayene ya rungume Zaid dake kuka kamar ƙaramin yaro yashiga bubbuga bayanshi alamun rarrashi a zabure Zaid ya zame jikinsa ana Muhseen yayi kan Jameelah da gudu ta nufi hanyar ƙofa mayafi babu ruga a guje tana haki tana kwara uban amai. Ɓangaren Inteesar ko zaune take akan 1seater tana bin karatun alqur'ani megirma ƙira'ar Sudais cikin takun ƙasaita yake tafiya har ya ƙarasa shigowa falon murmushin ƙeta Namijin duniya yayi ganin yadda taci uban gayu tana jiranshi zama yayi akan kujerar dake passing ɗinta tare da!!!!!! NOT EDITING Votes and Comments _*Daga Alƙalamun ƴar mutanen Gwarzo.*_r Mutanen Gw# Real eeshow _*Paidbook,Amount Nml grp 300,Vip 800,pc 1k, Account Detail 2411022356 Aisha Umar Ibrahim Zenith Bank, or Vtu mtn or airtel ga ƴan Niger kuma zaku turo da katin Airtel na daidai kuɗin da kikeson shiga aiko da shedar biyanka/biyanki ta wannan number 08108362334.*_ Book 3 7⃣1⃣➡7⃣2⃣ Ɗora ƙafa ɗaya kan ɗaya yayi tare da yasakin wani ƙasaitaccen murmushin ƙeta wayarshi dake kusa dashi ce tafara ringing dubawa yayi tare da ɗaga wayar yakaita kunnensa tare dayin shiru daga ɗaya ɓangaren akace"My man ina ka shigene tunɗazu muke kiranka wayarka a kashe ko dai amaryar ce ta ɓoyekane kanata kwasar gara dan nasan irinku muskilannan badai naci ba musamman da kuka kasance farin shiga a sabgar zakuyi zumuɗi sosai idan kuka lula duniyar ko ya kace Ahmad". "gaskiya ne adaibi yarinyar mutane a hankali atoh kar ajimata ciwo". cewar Ahmad dake kusa Adam sunawa Namijin duniya dariyar shaƙiyanci ta wutsiyar ido Namijin duniya yasaki kallon Inteesar data wani basar dashi kamar batasan yana gurin ba karaf sukayi four eyes da ita itama tana satar kallonshi a tare suka ɗauke kansu murmushin gefan baki Namijin duniya yasaki tare da yin ƙasa da murya yayi gutun tsaki kamar bayason yin magana yace"ku wannan abun ya dama dahar kuke zancenshi aini koyi zanyi bazanyi da ƴar shilar nanba domin tayimun ƙanƙanta kudai da zaku riƙa zubar da girmanku sekuyi tayi Allah ya shiryeku gemai-gemai daku kuriƙa zubarmana da mutunci a gurin ƴaƴan cikinmu ". "Ameen ya Allah dama haka mukace bara mukiraka muji yadda tafiyar zata kasance idan da wuri zamu wuce mu sani dan muyi settling ɗin komai namu akan lokaci hmm My Man kenan bazaka gane bane se ranar da faɗa komar Intee zakaga muna zubar da girmanmu". "eh da wuri zamu wuce kamar 11:00am haka ". a hansfree yamaida wayar yashiga ɗaura tamfatsetsen agogonsa a hannu daga ɗaya ɓangaren Adam yace"okay zaka zo muɗanyi exercise ɗinne ko kuwa mun kwana biyu bamuyiba". saurin kallonsa Inteesar tayi alamun tana son jin abinda zece karaf idanunsu ya sarƙe cikin na juna saurin ɗauke kansa yayi tare da sakin murmushin ƙeta yace"zani kujirani yanzu zan ƙaraso mutafi". damm gaban Inteesar yabada a zuciyar tace"amma gaskiya idan bamuje gidannan nayi sallama ba bakayimun adalci ba taya seda na shirya na sanar da zanzo zakayimun haka ai wannan rashin sanin darajar ɗan adam ne". nanta shiga tufka da warwara domin baƙaramun ɓatamata rai yayi ba lokaci ɗaya fuskarta ta canza alamun ɓacin rai suka bayyana shiko ganin yadda lokaci ɗaya yanayinta ya canza baƙaramun daɗi hakan yayimasa ba ranshi fes yasaki jiki suka ɗan taɓa hira har sukayi sallama batasani ba tana can tana zancen zuci. Yana aje wayar Ammih da Rahama na sakkowa daga stairs suna ƙarasawa suka zauna akan kujera kallon inda Namijin duniya yake Ammih tayi tare da cewa"idan kunje da Allah kuce ana gaidasu dakyau dakyau anzuba kaya a cikin boot dasu zaku tafi". miƙewa Namijin duniya yayi kamar gaske ya kalli agogon dake hanunsa tare da cewa"Ammih dama yanzu aka kirani daka comphany zamuyi wani meeting na gaggawa sannan zansa hannu akan wasu takardu yanzu nake shirin hawowa in sanar dake inba damuwa ko Shafi'uh driver yakaisu koda gobe da safe ne naje nayi musu sallama naso mutafi tare wallahi". sakin baki Inteesar tayi tana kallonshi saboda uwar ƙaryar daya yanko a gabanta fakaitar idanunsu Ammih yayi ya kashemata ido ɗaya ya ɗagamata gira alamun yakika gani murmushi Ammih tayi tare da cewa"bakomai Allah yakaimu sesu tafin". "yauwa Ammih sena dawo". "toh muje nayimuku rakiya". "toh ". nan suka miƙe yayi gaba sukabi bayanshi har gurin mota suka rakasu dan aga yana tattalinta yayi saurin buɗemata mota mota tashiga yanata nan da ita yamayar da marfin motar ya rife tare da ɗagamata hannu kamar gaske be dena yimata bye-bye ba da sakarmata ƙasaitaccen mumrmushi ba har seda suka fice daka gidan sannan yayiwa Ammih sallama yashiga haɗaɗiyar motarsa ƙirar roice-roice yafice a tamananin. Suna isa Shafi'uh driver yafio da sauri ya buɗemusu ƙofa cikin girmamawa yakira wasu yara da sukazo wucewa ya buɗe boot ɗin motar da sukazo da ita dake shaƙe da abun arziƙi yace"dan Allah kuɗan shigarmana da waɗannan kayan cikin gidannan yanzu wata motar ma zatazo dan Allah kuɗan shigarmana". yaƙarasa zancensa yanamai nuna musu gidansu Inteesar dake buɗe nan yaran suka shiga ɗibar haɗaɗɗun super holland ƴan ubansu da shaddoji da materials,lesuka kala-kala suna shigarwa gidansu Inteesar. Ummih na alola a wajan mazarariyar ruwa yara suka yi sallama suka fara shiga da kaya sosai mamaki yakamata cikin sanyin daya zamemata jiki tace"bayin Allah waya turoku da waɗannan kayan". "wani mutumi ne a waje yace mu shigo dasu". "gaskiya banan gidan bane ku koma ku ƙara tabbatarwa domin gaskiya banajin nan gidan aka aikoku". "kai kawo su nan ɗan albarka lallai Amina wato dan kinsan ƴarki almajiri take aure shine sabosa mugu abu iri naki zakice a juya dasu nidai narasa wacce irin ƙiyayya kikemun nida ƴaƴana ƴar baƙinciki sede ki mutu to daka gidan Jameelah suke ya ranki ai indai wannan baƙin halin naki zaki cigaba dashi sha Allahu tun a duniya zaki riƙa ganin ƙarshenki keda ƴaƴan naki arziƙi sede ku kalla a wani gurin indai mugum abune cinikinki ayyiriri Dagauta ku fito kuga kaɓakin arziƙi daka gidan ƴar albarka wadda takai darajarta gidan mijinta". nan tashiga kwakwazon buɗa tana rawa tana sakin habaici domin kaya bana wasa ba aka shishishigo dasu Uwar gwarama jikinta se tsuma yake taga kayan alatu se buɗa takeyi ita da ƴar korenta Dagauta . Suna niyyar shiga gida Jameelah ta bungujesu a tamanin se waige-waige takeyi tanayi tana kuka saurin taɓata Inteesar tayi tare da cewa"Jameelah lafiya". wata uwar harara ta bankawa Inteesar tare da wucewa fuuu Jameelah ta wuce ko takan Inteesar bata bi ba tayi wucewarta taɓa Inteesar Rahama tayi tare da cewa!!!!!!! ********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels WhatsApp Number: 08138873799 Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** MAN OF THE WORLD BOOK 3 Book 3 7⃣3⃣➡7⃣4⃣ "Aunty anya ko wannan ba mahaukaciya bace naga kina mata magana ko kulaki batayi ba sema wurgamiki harara danaga tayi anya ko ba mahaukaciya bace ba kuwa dubi fa yadda ta bangajemu ko haƙuri bata tsaya tabamu ba sema harararki danaga tayi wacece itan wai wacece?". cikin sanyin muryar daya zamemata jiki tace"ƙanwata ce ubanmu ɗaya sunanta Jameelah". "Jameelah kuma badai wadda ta auri Zaid ɗin Abbah berister ba naga ko lulluɓi babu a jikinta anya ko ba wani abunne yake faru ba kuwa". "nima abunda nake tinani kenan muje ciki muji". "toh". nan suka cigaba da tafiyarsu. Jameelah nashiga ta faɗa jikin Uwar gwarama daketa gaɗa a tsakar gida ta fashe da wani matsanancin kuka hankali tashe Uwar gwarama da dagauta sukace"lafiya Jameelah kike wannan kukan ko duk kaɓakin arziƙin da mijinki yakawo manane yasaki yin kuka ne". cikin muryar kuka Jameelah tace"nashiga uku na lalace mejan kunne yasakeni saki uku yayimun shegen duka dakyar na ƙaraso nan gidan Ummah". "bangane ya sakeki ba lafiya". "mijina ya sakeni Ummah dakyar aka kwaceni a hannunsa". gaban Uwar gwarama ne ya yanke ya faɗi sakamakon tino da sharaɗin boka tashiga bin ko ina na jikin Jameelah da ido murza ido tayi ta buɗe tagadai dagaske abinda idanunta keganemata haka yake ta buɗe baki zatayi magana kenan su Inteesar sukayi sallama ɗaga idonnan da Uwar gwarama zatayi taga wasu kamar Inteesar kamar kuma wata balarabiya domin baƙaramin canzawa tayi ba hutu yazauna ga sanyin a.c dayafara zamemata jiki Hauwa'uh da Khadijah ne suka fito da gudu daka ɗaki suka rungume Inteesar tare da cewa"oyoyo oyoyo sannu da zuwa Inteenmu". Daskarewa Uwar gwarama da Dagauta sukayi sakamakon jin abunda kunnuwansu ke jiyemusu kusan suman tsaye sukayi buɗa Hauwa'uh ta rangaɗa tare da yin dariyar shaƙiyanci tace"Allah yayarda raƙumi yaci ƙaya zakaran da Allah ya nufa da cara ko ana mazuru ana shaho seyayi duk wanda ya riƙe Allah da manzonsa baze taɓa taɓewa ba waiwai bahaushe yayi gaskiya daya ce me haƙuri shike dafa dutse ya nuna luguf har yasha romonsa Inteesar ɗin dai da kuka tsana itace dai a sama nagaba yayi gaba na baya se labari dama ban faɗamiki ba yau gashi ranar da ake gujemuku tazo wa'inda kuke ganin bakomai bane yanzu sune komai ga gara nan ankawo daka gidan almajirin da ake cewa". muƙut Uwar gwarama ta haɗiyi wani abu daya zo ya tsayamata cikin masifa tace"abunda baze taɓa yiwuwa ba kenan wallahu nasan duk wannan kutunguilar da munafuncin yana gurin Umaru bari Malam yashigo duk wadda za'ayi sedai ayi domin wallahi aurennan se an rabashi sede ayi mutuwar kasko wallahi kowa ma ya rasa nasan wallahi jifana akayi dole a raba tsinanne aurennan dan banga amfani haɗa zuri'ah da irin rashin tarbiyya ba". batakai ga ƙarasa magana ba Jameelah dake jikinta a lafe ta zame jikinta da sauri tashiga kwara amai kamar zata amayar da ƴan cikinta lokaci ɗaya fita hayyacinta ruwa Dagauta tabata ta kurkure bakinta dashi takoma gefe tana maida numfashi tsorone ƙarara ya bayyana a fuskar Uwar gwarama ta ƙure Jameelah da ido. Dariya Khadija ta tintsire da ita tare da kama hannun Inteesar tace"muje ko Mrs Namijin duniya mun barku a tsaye muntsaya kallon manyan Malamai da suka yankewa tarbiyya cibiya ko dayake duk cikin tarbiyyar ce aka samun sakamakon ɗan dakan kuka". "hhh result ne yafara fitowa aidama haka Allah yake ikonsa wani hanin ga Allah baiwa sunyi ƙulunbotonsu Intee ta rasa Zaid segashi Allah ya musanyamata da mafiyinshi a hayye ɗus mahassada sede su mutu kinji wai jifanta akayi". "hhh aidama abinda mutum yakeyi gani yakeyi kowa ma shi yakeyi ansaba bin bokaye da ƴan tsubbu dole ayi tinanin muna shi mukeyi Allah yakawo Abban lafiya kun rigada kun makaro anrigada an ɗaura aure sede haƙuri Allah ne ya gwadamuku ikonsa ". "kewai Khadija wanne irin kunnen ƙashi ne dake ne wallahi inbakiyi shiru nazo nan sena tattakaki ki tsaranki ne". cewar Ummih dake fitowa daka ɗakinta bata kaiga rife baki ba sukaji sallamar wani mutumi ya riƙe kafaɗar Abbansu Inteesar amsa sallamar sukayi gabaki ɗaya bazato Ummih taji muryar Abbah yace"Aminatu ɗakko tabarma ki shimfiɗa". baki buɗe Ummih ke kallon Abbah domin rabon daya yimata kallon arziƙi ko maganar arziƙi ta haɗata dashi har ta manta lokaci ɗaya wasu zafafan hawaye suka shiga sintiri a kumatunta ta rasa kukan farinciki takeyi ko na baƙin ciki tsunduma tayi a duniyar tinani tana ko kwanton anya ko ita yake nufi kuwa tana tsaka da tinani taji ya sake cewa"kin barmu a tsaye Aminatu tinanin mekikeyi ne haka dahar kike lafiya". saurin share hawaye Ummih tayi tare da cewa"toh bara inɗakko". nan ta tafi kamar kazar da kwai ya fashewa a ciki tana tafiya tana tinane-tinane domin rabon data shiga ɗakinsa tin tanada cikin Khadija shima yana ƙarami kama ƙugu Uwar Gwarama tayi tana jijjige-jijjige alamun rashin mutunci cikin ɗaga murya menuni da bada umarni tace"Malam menake gani ne haka ina zata ne baka ganin abinda wannan baƙin munafunkin ɗan uwanaka ya……". kasa ƙarasa maganarta tayi sakamakon ganin wani banzan kallon da Abbah ya watsamata ba tare daya ce da ita ƙala ba yaƙara tsare gida yadawo asalin Malam Ibrahim ɗinshi jikinta ne yafara ɓari sum-sum takama hannun Jameelah sukayi ɗaka . Shimfiɗamusu tabarma Ummih tayi mutuminnan ya zaunar da Abbah tare da kallon su Ummih yace"mun idar da sallah ya tashi ze tafi akaga ya yanke jiki yafaɗi shine na rakoshi". gaidashi Ummih tayi nan ya amsa yayimusu sallama ya tafi abunsa miƙewa Ummih tayi zata tafi Abbah yayi saurin riƙe haɓar hijabinta tare da cewa"ina kuma zaki tafi ki barni ". ba tare da Ummih ta juyo ba wani kuka ya suɓucemata tare da cewa"ɗaki zankoma kaifa kacemun ka tsanemu sekaga bayana ni da ƴaƴana kaifa kace idan nasake matsowa kusa dakai seka kasheni kaifa kace sekaga ƙarshena zaman mezanyi a kusa dakai yazama dole in nisanceka". a zabure Abbah yamiƙe tare da rungumeta suka fashe da kuka nan ya buɗewa su Inteesar hannu ba musu suka rungume mahaifinsu suka fashe da wani matsanancin kuka sosai suka bama Hauwah da Rahama tausayi seda sukayi me isarsu sannan suka zauna Khadija uwar azagwaigwai tashiga bashi labarin abunda yayiyyimusu wani mugun tausayinsu ne yayi mugun kamashi yayita kuka kamar ƙaramin yaro nan yabasu haƙuri suka yafemasa sannan suka shiga hirar duniya . Suna shiga ɗaki Uwar Gwarama ta fashe da wani matsanancin kuka tare da nuna Jameelah da yatsa tace"shikenan kin cuceni kingama dani kin lalatamun komai hankalinki ya kwanta ƴar iska tsinanniya wallahi sede ke ki haukace badai ni ba jaka kawai kin lalatamun aikin shekara da shekaru garin sakarcinki ". tasowa Uwar Gwarama Jameelah tayi a hassale tace"yakamata kibarni inji da rashin lafiyar dake damuna". "iyeee wato dan ubanki har kinada bakin magana to wallahi bari kiji infaɗamiki tun wuri kije kinemo uban cikin dake jikinki ko jikinki yayi tsami". "ki kira su Bahijja suzo muji yadda za'ah ɓullowa abunnan ingurin bokan zanu koma musa tayi tunda wuri domin wannan abun dake faruwa bekamata a tsaya sanya akanshi ba". cewar Dagauta furzar da numfashi Uwar Gwarama tayi tare da cewa"toh". nantashiga dialing number ƴaƴanta. 9:00pm Aje wayar dake hannunta tayi ta buɗe plate ɗin dake gabanta ta ɗauki spoon ɗebi faten wake kenan zatakai bakinta taji an!!!!!! Votes and Comments _*Daga Alƙalamun ƴar Mutanen Gwarzo.*_# Real eeshow _*Paidbook,Amount Nml grp 300,Vip 800,pc 1k, Account Detail 2411022356 Aisha Umar Ibrahim Zenith Bank, or Vtu mtn or airtel ga ƴan Niger kuma zaku turo da katin Airtel na daidai kuɗin da kikeson shiga aiko da shedar biyanka/biyanki ta wannan number 08108362334.*_ Book 3 7⃣5⃣➡7⃣6⃣ Kaɓar da spoon ɗin hannunta yayi sanadiyyar haka abincikan dake gabanta suka tarwatse gabaki ɗayansu hankalin kowa na gurinne yadawo kansu murya naɗan rawa alamun firgici taji muryar Namijin duniya yace"haba Baby meyasa idan na hanaki abu bakyaji ne kinsan idan kikasha faten wake cikinki baya zama lafiya meyasa bazaki guji duk abinda kesaki cikin trouble bane". sosai kalamansa sukayi matuƙar bawa Inteesar mamaki sosai ranta yakai ƙololuwar ɓaci ita aganinta wani sabon muzantata zeyi ta miƙe a fusace da niyyar barin gurin zuciyarta na tafarfasa wani santsi ya kwasheta zuuu ta tafi zata faɗi saurin rife lulu eyes ɗinta tayi domin tagama sadaƙarwa zatajita a ƙasa seji tayi tafaɗa jikin mutum koda bata buɗe lulu eyes ɗinta tasan jikin wanda tafaɗa ƙamshin daddaɗan turarensa ne yaƙara tabbatarmata da shine sakin wata ajiyar zuciya tayi me ƙarfi a hankali tashiga buɗe lulu eyes ɗinta dake manne da zara-zaran eye lashes ta saukesu akan kyakyawar fuskar Namijin duniya daya kafeta da manya-manyan idanunsa da suke kamar name bacci ko ƙiftawa bayayi iska ce tashiga kaɗawa abunka da garin damuna lokaci ɗaya suka shiga wani yanayi iskar dake kaɗawa ce tasanya dogon gashinta rifemata fuska bazato taji yasa lallausan hannunsa yayi baya dashi a zuciyarta tace"kai Allah ya zuba halitta anan gurin ashe da ni duk kallon tsoro nakemishi". wata zuciyar ce tace"wannan wanne irin kallo kikemishi ne karfa kija yaƙara rainaki yazata mutuwa kikayi akansa yadda ƴammata keyi yaji daɗin takaki dolene kiyi controling ɗin kanki agun wannan ɗan rainin hankalin inba hakaba yadaɗa rainaki". saurin kauda idonta tayi daka garesa tashiga mutsu-mutsu alamun ya saketa hannunta tasa akan nashi daya ɗora a ƙugunta tare saurin zame jikinta a nashi a kunya ce sakamakon haɗa ido da sukayi a da Ammih da shigowarta kenan ta dawo daka unguwa saurin ƙasa tayi da kanta tare da satar kallon dining ɗin gani tayi wayam bakowa hakan yabata tabbacin ganin yadda suka rungume juna ne yasa kowa na gurin barin gurin a kunyace tace"sannu da dawowa Ammih". "yauwa ƴar albarka". nan ta anshi jakarta da wata leda data shigo da ita ta tafi kaimata su bedroom ɗinta. Murza hannunshi yayi dayasa a ƙugunta tare da sakin murmushin dabe shirya yinsa ba shinshina rigar jikinsa yayi yaji ƙamshin mayen turarenta yazauna kamar a jikinsa aka fesa karon farko dayaji yanason kara kasancewa da ita domin a wannan lokacin da suke tare jiyake dama su dawwama a haka da baze taɓa gajiya ba sauke ajiyar zuciya yayi tare da fara tafiya ɗaga idonnan dazeyi sukayi ido huɗu da Ammih sosa ƙeya yayi alamun jin kunya tare da cewa"barka dai Ammih mu yaushe kika dawo aida naɗauka zaki kirani in ɗakkoki ". "ina zakasan da wata Ammih meɗan ido baɗan ciki kana can kana tsinko fure". "hhhh kinji Ammih ni bara na wuce inaso inkwanta da wuri saboda 9 insha Allahu muntafi". "hakane kam gwara kayi maza ka kwanta bara inje nima insa takwarata takwanta da wuri kar azo ana jiranta". "toh seda safe". "Allah ya tashemu lafiya". nanya wuce ɓangarensa itakuma ta wuce bedroom ɗinta bata jimaba tafito hannunta riƙe da ledar da Inteesar tashigarmata ta nufi bedroom ɗin su Inteesar. Kwance take akan gadonsu ba abinda take se aikin tinanin meyasa Namijin duniya ze kaɓarmata da abincinta zuciyarta ce tace da ita" ƙila wani sabon faifan rashin mutuncin ne wannan kai gaskiya akwai dalili tunda hakanan Namijin duniya baze firgita ba babu dalili gaskiya akwai dalili". tana nan tana saƙe-saƙenta akan gado taji sallamar Ammih tashi tayi zaune tare da yin ƙasa da kanta tace"sannu da shigowa Ammih". "yauwa ke kaɗai kike zaune ina Rahaman kuma?". "tashiga toilet". "toh". "Rahama kiyi…". "kyaleta kawai dama ai gurinki nazo ". "toh Ammih Allah dai yasa lafiya". "lafiya ƙlau ingo wannan ki shanye shi tas". taƙarasa zancenta tana mai miƙawa Inteesar roba cike da tsumi ansa tayu babu musu ta buɗe robar ta shanyeshi tas sannan ta miƙamata wani abu data dama da madara a cup ta ansa ta shanye shima tas tana yamutsa fuska nan tayita bata magunguna kala-kala tana shanyewa sannan suka ɗan taɓa hira Ammih tayimata sallama ta tafi itakuma ta kwanta. "Meemah anyako wani bega lokacin da kika zuba maganin nan ba kuwa yasanarwa da Abdallah nifa gaskiya ina zargin lokacin dakike zubawa wani yaganki batare da kingashi ba inba haka ba babu tayarda za'ayi Abdallah yayi reaction ɗin da yayi ɗazu". "kewai Mummy meyasa kika cika nacin abu ɗaya ne nacemiki babu wanda yaganni kekuma kin nace nafi zargin ƙila ya hanata shan faten waken". sauke numfashi Mummy tayi tare da cewa"hakane kuma hakan zata iya faruwa anyako wannan yarinyar ba wani abun suka yiwa Namijin duniya ba kuwa yake wannan rawar ɗuwawun akanta gaskiya da zancen ji". "gashi narigada na juye maganin duka sede idan gobe muyi sammako gurin boka da wuri kinga idan muka samu taci maganin kinga shikenan ze tsaneta sekuma muyi wanda za'ah juyo da hankalinshi kaina". "aiko dai gwara muje da wuri har na hangoki a spain ɗiyata". nan suka shirya zasu tafi da wuri saboda Inteesar taci maganin kafin su tafi yafasa tafiya da ita. Washe gari misalin ƙarfe takwas da rabi jirgin su Namijin duniya ya dira a!!!!!!! MAN OF THE WORLD BOOK 3 Book 3 7⃣7⃣➡7⃣8⃣ Airport ɗin Spain suna sauka wasu haɗaɗɗun motoci masu tambarin MAN OF THE WORLD a jikin lambarsu suka kwashesu basu zame dasu ko inaba se unguwar My one tafiya kaɗan sukayi suka isa gaban wani tamfatsetsen gini me tsayi da alamu dai estate ne horn sukayi wasu kitika-kitikan majiya ƙarfine suka wangale ƙofar haɗaɗɗen get ɗin nan suka kutsa hancin motocinsu ciki seda sukayi tafiya me nisa sannan suka kewaya wani round about me photon butterfly yana zubar da ruwa a bakinsa sannan suka isa gaban wannan tanƙamemen ginin wanda ke liƙi da sunan Namijin duniya da farin haske yana juyawa liƙe da sunan parking motocin sukai a wadataccen parking space ɗin gurin sannan driver yajuya cikin girmamawa yace"Oga mun iso". "okay". nan drivern yafita yazagaya ya buɗewa Namijin duniya tare nufar ƙofar da Inteesar ke zaune ze buɗe muryar Namijin duniya yaji yace"kyaleta nizan buɗemata dakaina". cikin ladabi yace"okay Sir". nanya matsa tare da maida ƙofar da Namijin duniya ya fito ya rife cikin takun ƙasaita yazagaya ƙofar da take zaune yasa lallausan hannunsa ya buɗe handle ɗin haɗaɗɗiyar motar kawai bazato yaji yamiƙamata hannu batare data shirya ba ta miƙamasa hannunta nanta fito suka jera kamar wasu taurari suka nufi ƙofar katafaren estate ɗin batare da sun jira su Ahmad ba. Ahmad dake liƙe da matarsa ne yayi gyaran murya Adam yajuya ya kallesa nuni yayimasa da Abdallah da Inteesar yace"Namijin duniya fa yariga da yagama zurmawa ba tare daya sani ba jibifa amma tsabar girman kai yakasa gane yana son matarshi ya tsaya yanata wani rainamana hankali". "aini tun yaushe nagane yana sonta tun ranar daya hana kowa ya taɓa jikinta a Comphany nagane yana mugun sonta kana ganin yadda ya harzuƙa dakazo zaka taɓata zaka tabbatar da kishinta ne yasashi yin haka shiyasa tunda na lura nadena shiga tsakaninsu domin dukkansu suna matuƙar son junansu tsabar girman kaine yahanasu sanarwa da junansu saboda kowanne cikinsu ji yake da kanshi gani yake idan ya furtawa ɗan uwansa kamar ajinsa yagama zubewa". "hmmm zama su sauke domin ƙila kafin mukoma gida ƙila sunzama romeo da juliet". "Allah yasa idanfa suka jone suka tino abubuwan da suka riƙayiwa junansu kowanne cikinsu seya yiwa kansa dariya domin kowanne cikinsu girman kai ke ɗawainiya dashi". nan suna tafiya suna magana har suka isa ƙofar dasu Inteesar suka shiga kowanne ya nufi ɓangarensa. Suna shiga haɗaɗɗen falon part ɗin da suka shiga ta zube akan kujera sakamakon wani irin mugun sanyin dataji tanaji wucewa yayi gaban ɗaya daka cikin ƙofofin dake falon ya murza key ɗin dake jikin ƙofar ya buɗe ya kutsa kanshi cikin ɗakin wani haɗaɗɗen bedroom ne ya bayyana tsayawa faɗin tsaruwa dakin bata lokaci ne domin se inƙare labarinnan bangama ba komai na ɗakin fari ne tas hattana furnitures ɗin ɗakin farare ne aje system ɗinsa yayi akan bedside drower yashiga rage kayan jikinsa zuwa yayi gurin wardrobe ya buɗe yazari sabon towel ya tuɓe kayan jikinsa yashiga toilet ya sakarwa kansa ruwan zafi . Tashi tayi daka kan kujerar da take domin harta fara gyan-gyaɗi ta nufi ƙofar dataga yashiga ta buɗe tashiga ta mayar ta rife aje handbag ɗinta tayi domin basu tafi da kayaba a cewarsa bazasu ɗakko komai ba ya siyamusu wani mugun fitsari taji tanaji ya matseta da sauri ta nufi ƙofar data gani a ɗakin ta tura ba tare datayi knocking ba tafaɗa da gudu sakamakon jin datayi kamar fitsarin ze zubomata cin karo tayi da Namijin duniya dake tsaye gaban shower yana wankansa ba kaya a jikinsa kwalla ƙara tayi tsabar gigicewar datayi sakamakon bata taɓa ganin babba mutum kamarshi ba tsirara a tamanin ta juya zata koma jikinta se rawa yakeyi kamar mazari taku ɗaya yayi ana biyu ya cafkota tafaɗa jikinsa murmushin gefan baki yayi tare da cewa"ina zaki bakiga abinda kikazo gani ba bari in nunamiki badai wannan kikazo gani ba". yaƙarasa zancensa tare da juyo da ita suna fuskantar juna saurin rintse ido tayi jikinta na tsuma bakinta na ɓari tace"dan Allah kayi haƙuri wallahi bansan kana ciki ba naɗauka kafice shiyasa na shigo kaina tsaye ba tare danayi knocking ba dan Allah kayimun rai wallahi bazan sakeba". taƙarasa zancenta bakinta na rawa murmushin ƙeta Abdallah yayi me sauti tare da cewa"aiko yarinya ba inda zaki sekinga abinda kikazo gani atoh gwarama ki tsaya ki kalla domin ba inda zaki". haƙuri tayita bashi saboda tsabar tsoratar datayi jikinta ko ina rawa yakeyi ƙuramata sexy eyes ɗinta yayi yaga yadda dukta tsure se jikinta ke ɓari gani yayi rigar jikinta dukta ɗameta har ana ganin nipple ɗinta dake babu braziyya jikinta kafe tsayyayun breast ɗinta yayi da ido tare da cewa"idan kinaso inkyaleki sede ki haɗani da friends ɗina". "faɗamun suwaye inhaɗaka dasu ko su waye nidai fatana kabarni intafi dan Allah Yah Abdallah". jin wani abu yayi tundaka tsakiyar kansa har ƙafarsa ya tsirgarmasa lokaci ɗaya yaji tsigar jikinsa tashi wata irin muguwar sha'awarsa ta motsa sakamakon jin yadda takira sunanshi jiyayi kamar duk duniya ba wanda yakaita iya faɗar sunan matseta yayi a faffaɗan kirjinsa dake yalwace da kwantaccen gashi wata uwar ajiyar zuciya suka sauke a tare hannunsa yasa ta tsakankanin ƙirjinsu yashiga ɓaɓɓale bottle ɗin jikin rigarta ya ɓallesu duk yayi wurgi da rigar gefe tare da janta jikinsa yaƙara matseta a ƙirjinsa yashiga sauke ajiyar zuciya akai-akai wani mugun tsoronsa ne ya dirarmata murya na rawa alamun yana tsananin buƙace yake da ita ya shafa boob ɗinta guda ɗaya tare da cewa"kingansu nan sune friend ɗin nawa kina haɗani dasu mukaɗan gaisa zan sakeki". "nidai a'ah dan Allah kayi haƙuri Allah nason masu yafiya wallahi bazan sake ba ka kyaleni banaso fitsari nakeji sosai wallahi kafita dan Allah zezubo". taƙarasa zancenta tanamai fashewa da wani matsanancin kuka tana kakkare jikinta da hannunta murmushin ƙeta Abdallah yaƙarayi tare da cewa"kiyi fitsarinki man na hanaki ne?". "to kafita inyi babu kyau mutum yakalli tsiraicin wanifa". "hmm sekuma akacemiki harda miji da mata ne bakyau ɗin ba inda zani aini kika tarar bani na sameki ba". yaƙarasa zancensa yana mai shafa hips ɗinta shiru tayi ta lamfacesa ta duƙa kamar zata tsugunna ta kwasa a guje ta buɗe ƙofa tafice a tamanin jiyayi wata uwar dariya ta kuɓucemasa yayitayi seda yayi me isarsa sannan yayi wankan tsarki sannan yafara wankan sabulu. Bata tsaya ko inaba se a cikin ɗayan bedroom ɗin tana shiga ta murza key ta nufi toilet a tamanin tayi fitsari tafito tazauna akan gado tare da cewa"wash Allah na kajini daɗan duniyar mutumi da Allah anyako Namijin duniya ba ɗan iska bane anyako Namijin duniyar dana sanine me baƙin girman kan tsiyarnan ne kuwa gaskiya da sakal dole indena fitowa muhaɗu dashi tunda dai shi bashi da kamun kai ko ba'ah kulashi ba shi seya kula mutum haba ina dalili gaskiya wannan matarshi tashiga uku da ƙunata irinsune basa ɗagawa matansu ƙafa". zuciyarta ce tabata amsa da"ai kece matarsan dakike cewa". a zabure ta miƙe tare da cewa a fili "Allah ya kyauta inzama matar wannan kwazababben mutumin". rashin me bata amsa yasata tayita tufka da warwara domin al'amarin Namijin duniya baƙaramin tsoro yabawa Inteesar ba ta yanke hukuncin bazata sake yadda su haɗu dashi ba ko abinci ne se bayanan zata fito taci. 12:00am Sanye da burmemen hijabi tafito tana sanɗa ta zauna akan kujera ta jawo center table ɗin dataga ledar restuarant akai ta buɗe gani tayi friedrice tayi da kaza sekuma spoon da pork nantashiga ci seda ta cinye tas domin baƙaramin yunwa takeji ba sakamakon taƙi fitowa taci abinci saboda jin motsin Namijin duniya datayi a gidan tana gamawa ta ɗauki ledar da take away ɗin tasaka a dustbin sannan ta buɗe wata ƙofa da take tinanin kitchen ne tashiga gani tayi shiɗinne gani tayi ko ina fes-fes dashi ba ƙura taɓe baki tayi tare da cewa"kamar gidan mutumin arziƙi mutum se ɗacin ran tsiya". sannan ta wuce ta buɗe deap freezer wow tafurta domin maƙare yake da kayan alatu ruwa taɗauka sekuma inibi data zuba a cikin plate ta maida pridge ɗin ta rife ta leƙa store ɗin jikin kitchen nanma ta girgiza kai tare da cewa"Allah mungodemaka jibi komai na gidannan kamar baza'ah mutu ba". nan tayita santinta domin komai na gidan ya burgeta tana juyawa yiff aka ɗauke wuta duhu ne gabaki ɗaya ya kauraye gurin lokaci ɗaya wani mugun tsoro ya dirarmata da lalube ta buɗe ƙofa ta fita a tsorace tana laɗube harta isa tsakiyar babban falon taji wani abu ya zubomata a jiki ɗaga idonnan da zatayi tayi arba da!!!!!!! Votes and Comments _*Daga Alƙalamun ƴar Mutanen Gwarzo.*_# Real eeshow _*Paidbook,Amount Nml grp 300,Vip 800,pc 1k, Account Detail 2411022356 Aisha Umar Ibrahim Zenith Bank, or Vtu mtn or airtel ga ƴan Niger kuma zaku turo da katin Airtel na daidai kuɗin da kikeson shiga aiko da shedar biyanka/biyanki ta wannan number 08108362334.*_ Book 3 7⃣9⃣➡8⃣0⃣ Wani jan haske ya haskamata mutum a duƙe yayi kneel down a mugun tsorace ta wurgar da kas ɗin data zubo inibi zata zura da gudu taji an riƙe hannunta gani tayi wani haske me colours ya bayyana juyawa tayi dan ganin wanene arba tayi da kyakyawar fuskar Namijin duniya hannunsa ɗaya riƙe da jar flower mamaki ne ya mugun kamata bata gama mamakin da takeyi ba taji yace"Inteesar ina sonki ina ƙaunarki tun ranar dana fara ɗora idona akanki na tabbatar da nasamu mahaɗin rayuwata uwar ƴaƴana inasonki so na haƙiƙa akanki nafara so akanki na rifeshi akanki nafara tinanin wata ɗiya mace akanki na rifeshi kidaure kisoni koda rabin son da nakemiki My 100% sure I love you with all my heart". yaƙarasa zancensa tare da miƙamata rose flower dake hannunsa wasu zafafan hawayene suka shiga zarya a kumatunta ta rasa dalilin yin kukan domin ko a mafarki bata taɓa tinanin mutum me dukiya da daraja da muƙami irin Namijin duniya ze iya duƙamata ba har ƙasa ba tarasa gane kukan me takeyi kukan farinciki ko na baƙin ciki . Murya a raunane yace"idan bakya sona Aishatu karki takurawa kanki kifaɗamun insha Allahu kamar yadda nayiwa zuciyata alƙawarin nemowa taki zuciyar farinciki to a wannan karonma zanyi ƙoƙarin nemomata koda zan rasa raina saboda sonki tun kina ƙarama nake dakon sonki dan Allah karki ce bakya sona". bazato yaji tafaɗa jikinsa ta fashe da wani matsanancin kuka ruɗewa Namijin duniya yayi sakamakon kukanta da yakeji har cikin zuciyarsa be hanata kukan da takeyi ba saboda shima da ze samu hawaye su zubomasa dazeji daɗi saboda seda tayi me isarta yana ɗan bubbuga bayanta alamun rarrashi sannan tayi shiru murya a dishe tace"duk duniya Yah Abdallah ba macen da zata ganka tace batasonka ina sonka nima so na haƙiƙa mijina farin cikina". sauke wata ajiyar zuciya yayi me ƙarfi cikin zumuɗi da murna yace"nagode sosai My 100% sure Happy birthday to you my jewellery Allah yaƙaromiki shekaru masu amfani yabamu zuri'ah tagari". "Ameen ya Allah Yah Abdallah amma dan Allah ya akai kasan yau ne ranar birthday ɗina". "hmmm tun ranar dana fara ganinki a ƙofar gidanku kina kuka kinyarda kuɗin da aka aikeki nafara sonki a ranar nasa akayimun bincike akanki a ranar nafara rubuta diary ɗina". "kana nufin kaine dama duk shekara kake ajiyemun flower da cakes da asubar fari a ƙofar gidanmu sannan ka turamun text a wayata idan kuma nabi inji layin akashe". "hmm nine". ƙara rungumeshi tayi a jikinta nam haske ya gauraye ko ina taga na falon yasha decoration da ballons akan center table ko wani tafkeken cakes ne me hawa 6 an rubuta Happy birthday My 100% sure kama hannunta yayi suka zauna akan kujerar dake kusa da center table ɗin ya ta hure candles ɗin jikin cake ɗin yana tafamata sannan ya yanka yasa a bakinsa yaɗan tauna sannan yasakamata a bakinta nan suka shiga zuba soyayya kowanne cikinsu so yake ya burge ɗan uwansa abinka da farin shiga duk se suka zurma can ciki. Nigeria Suna shigowa gidan motocin da suka kai su Inteesar airport na shigowa parking sukayi a parking space Mummy ce tace da Isah driver "su Son ko sun tafi". cikin girmamawa Isah driver yace"eh su muka kai airport". "ok". nan ta kalli Meemah tare da cewa"kije ɓangaren waccan tsohuwar najadun ko Allah zesa asamu jinin nata a toilet". "toh". nanta nufi ɓangaren Ammih itakuma ta nufi nasu koda taje a falo tasamu Ammih zaune tana karanta jarida idanunta sanye da medical glass cikin ladabi kamar wata mutuniyar arziƙi tace"salamu Alaikum". "wa'alaiki salam a'ah Meemah ce yau a ɓangarena". "eh nice Ammih ina yini". "lafiya ƙlau Meemah ya Mummy taku ". "lafiya ƙlau". "amm dama agogona Inteesar ta ara jiya shine zan ɗauka a bedroom ɗinsu tace yana kan mirrior". "ok to kishiga ki ɗakko man". "toh". nanta wuce Ammih tabita da ido tana mamakin me Inteesar zatayi da agogon Meemsh kuma sannan tacigaba da karatun jaridarta koda taje ɗakin toilet ta wuce direct tashiga duddubawa bataga komai ba ko ina tsaf ta sameshi tsaki tayi ta fita a inda tabar Ammih nantaje ta sameta tayimata sallama ta nufi ɓangarensu rai ɓace. "Zaid wai bazaka dena tinanin nan bane karfa kajawa kanka wata matsalar". "dole inyi tinani Muhseen narigada na rasa farin cikina Inreesar taya zanyi farinciki bayan narigada nagama rasashi a rayuwata haƙiƙa Jameelah da mahaifiyarta sun cutar da rayuwata cuta mafi muni wadda bazan taɓa mantawa da ita ba a tarihin rayuwata ba". "ansan sun cutar dakai amma wannan yawan tinanin ba abinda ze haifarmaka face hawan jini kadena fitar da rai da rahamar Allah bawa be isa ya kaucewa ƙaddararsa dama can Allah ya rubuta Inteesar ba matarka bace kamiƙa lamarinka ga Allah". "toh Allah yayimana mekyau". "Ameen ya Allah kaga Hauwah tana kirana". "ɗaga to ni wallahu bansan da wanne ido zan kalli Inteesar ba wallahi inason inbata haƙuri". "Hauwah ta sanar dani sun tafi da mijinta Spain kabari idan suka dawo zan rakaka ka bata haƙuri". "toh Allah yakaimu". "Ameen". nan ya ɗaga wayar tare da cewa"Salam My heartbeat yakike". "lafiya ƙlau Honey dan Allah kazo naganka yau wani irin mugun missing ɗinka nakeyi ". "okay to gani nan zuwa". "toh seka ƙaraso bye". "bye". nan suka yiwa juna kiss sannan sukayi sallama kallon Zaid yayi tare da cewa"muje ka rakani zance dakanan semu shiga kabama iyayen Inteesar haƙuri". "anya Muhseen ni kunyar su nakeji domin bansan da wanne ido zan kallesu ba yadda na cimusu mutunci naƙi auren ƴar su". "bakomai kaidai kawai tashi muje ba wata matsala ". nanya ƙarfafawa Zaid guiwa suka shiga mota suka tafi koda suka isa unguwar su Inteesar duk rayuwar da sukayi da Inteesar ce tashiga dawomasa har sukayi parking Muhseen a ƙofar gidansu Inteesar besani ba taɓashi Muhseen yayi gani yana kuka bashi hanky Muhseen yayi tare da cewa"kayi haƙuri dan Allah Zaid kadena wannan kukan". share hawayensa yayi sannan ya buɗe ƙofa yafita ya jingina da jikin motarsu zagayawa inda yake Muhseen yayi nan suka aiki yaro gidansu Inteesar yayimusu sallama da Abbah yaron ne yafito ya shedamusu ance bayanan har sun juya zasu nufi ƙofar gidansu Abbah da Jameelah suka fito daka ɗan sahu tsayawa sukayi suka ƙaraso inda suke durƙusawa sukayi har ƙasa suka gaida Abbah cikin sakin fuska Abbah yace"lafiya ƙlau ya mutanen gidan". "Alhamdulillah". "masha Allah Allah ya kuka tsaya anan kushigo man muje ciki". "toh". nan Abbah yayi gaba suka bishi a baya. Jameelah da murnarta tashiga cikin gida domin ita a zatonta Zaid bikonta yaje tana shiga ɗaki tasanar da Uwar Gwarama suna shiga Abbah dakansa yaje ɗakinsa ya ɗakko tabarmasa ya shimfiɗamusu suka zauna ƙara gaisawa sukayi sannan Muhseen yace"inba damuwa Abbah dan Allah munaso muyi magana a gaban iyalanka gabaki ɗayansu". "ba damuwa bara a kirasu ke Khadijah kirasu Ummihnku". yaƙarasa zancensa tare da kallon Khadijah dake jifan Zaid da wani matsiyacin kallo bakan ranta yaso ba tace"toh". nanta wuce tasanar dasu Uwar Gwarama da Ummih har su Umman su Hauwah seda Muhseen yasa aka kirasu kowa ya bayyana suka gaisa Muhseen yayi gyaran murya tare da cewa"Alhamdulillah dukkan godiya da yabo su ƙara tabbata ga shugabanmu Annabi muhammadu s a.w. bawani abu bane yasa nasa aka kirawo kowa face inaso insanar daku wani abu". "muna jinka ". cewar Abbah hakan yayi daidai da shigowar Uncle Mustapha ƙanin Abbah dashi da matarsa har zasu wuce Abbah yace"ina zaku ai kuma harda ku abun yashafa kuzauna man". nan suka zauna Muhseen ya labartamusu duk abinda yafaru tundaka randa Zaid yazo duba Inteesar yaji baya sonta har zuwa kan ranar da Maryam takama Jameelah na yarfa baƙin maganin nam sosai kowa yayi mamakin abubuwan sa suka faru Zaid yana kuka ya duƙa guiwa bibiyu ya zube ƙasa yanemi yafiyar Ummih da Abbah nan suka yafemasa suka sashi yakoma ya zauna kowa yayi shiru Abbah zefara magana akaga Uwar gwarama data zagaya makewayi ta fito da gudu tsirara haihuwar uwarta tana dariya tana cewa" lala an karya da sunana ". tanayi tana rawa rawa tana tsigar gashin gabanta da ya taru kamar ciyawa tanata faɗan irin asirin data yiwa Ummih da su Inteesar har rabasun datayi seda tafaɗa sawa Abbah yayi su Ummih da Mummy su Hauwah suka rifeta a ɗakinta tanata buga ƙofa tana dariya tana hauka komawa sukayi suka zauna nan Abbah ya labartamusu shima labarinshi kamar yadda Khadija tabashi labari sosai suma suka tausayamishi nan Abbah yayita yimusu nasiha suka miƙe zasu tafi sosa ƙeya Zaid yayi tare da cewa"Abbah amm dama". "dama dame dawo ka zauna ka faɗi maganarka kanka tsaye ni mahaifinka ne". komawa sukayi suka zauna yayi ƙasa da kansa tare da cewa"dama Abbah haka zance dan Allah inba damuwa tunda bansamu auren Inteesar ba abani auren Khadijah". murmushin manya Abbah yayi tare da cewa"nabaka Khadijah duniya da lahira ka turo magabatanka". cikin murna Zaid yace"nagode Abbah Allah ya saka da alkhairi insha Allahu zan sanar dasu". "yauwa kugaida mutanen gidan". "zasuji insha Allahu". nan sukayimusu sallama suka tafi duƙawa Jameelah tayi tare da cewa"Abbah dan Allah kayi haƙuri ku yafemana Ummih dan Allah kuyi haƙuri wallahi ba laifina bane duk Ummah kesani". "bazan yafemiki ba wallahi mudum baki faɗamun wanda yayimiki ciki ba". murya na rawa tashiga basu labarin duk soyayyar shan mintin da suka riƙayi da haladu tanayi tana kuka sosai ran Abbah yaɓaci da al'amarin Jameelah yatashi ze doketa takoma bayan Ummih nanya fice ranshi ɓace. Suna gama cin cakes ɗinnan ya kwashe komai ya kintsashi a ma'adaninshi yasa hannu ya ɗauketa cak kamar wata baby suka!!!!!!!!!!! MAN OF THE WORLD BOOK 3 Book 3 8⃣1⃣➡8⃣2⃣ Nufi bedroom ɗinsa be direta ko inaba se akan haɗaɗen gadonsa wanda yagaji da haɗuwa zama yayi a kusa da ita cikin kulawa yace"My 100% sure muje muyi alwala muyi sallah mu nuna godiyarmu ga Allah domin na daɗe ina jiran wannan ranar tazo inganni gani gaki a inuwa ɗaya". "kaje kafara yo alwala inka fito se inshiga". "au bazakizo muyi tare ba munfa riga da munzama ɗaya ba abinda zaki ɓoyemun". "dan Allah kaje kayo". nan yayimata kiss a forehead ɗinta sannan yashiga toilet bewani jimaba yafito itama tashiga bata jimaba tafito tasa burmemen hijabin dataga ya fitomata dashi tahau kan sallayar daya shimfiɗamusu yajasu sallah nafila sukayi raka'ah biyu sannan yakama goshinta yayita kwaroromata addu'ar samun zuri'ah tagari sosai tayi mamakin yadda yake kwararo addu'o'ih domin taɗauka ƴaƴan masu kuɗi basa tsayawa suyi ilimin addini me zurfi daya gama yashiga yimata tambayoyi akan addini nan yajita zamzam ba amsar da bata bashi ba ya miƙe tsaye yafita yabarta nan zaune sosai jikints yayi mugun yin sanyi domin tunda taga sunyi nafilar nan hankalinta yayi mugun tashi domin tatino irin labaran da Hauwah ke yawan bata na yadda mutum ke shan wahala a first night tana cikin wannan zancen zucin Namijin duniya yashigo hannunsa ɗauke da tray a gabanta ya aje nan ya zuzzuba musu fresh milk ya miƙamata girgizamasa kai alamun ta ƙoshi ganin zata kawomasa matsala yasashi kai cup ɗin bakinta ganin dagaske bata zeyi a baki yasata ansa tafara sha ba gardama buɗemusu foil papper dake kan plate yayi ya tsire gasassar kaza ya sakamata a bakinta taci nan yana ci yana bata seda ya tabbatar sunƙoshi sannan ya ɗauke sauran ya mayar kitchen yaje yayi brush itama tayi yabata wasu sleeping ya wani haɗe rai ya dawo asalin Namijin duniyar sa yace"kisaka wannan ". marairaicewa tayi kamar zatayi kuka tace"kallatafa Yah Abdallah kamar net idan nasata ba abinda zata rifemun sema sanyi dazanji". wani kallo ya watsamata na gargaɗi yasata ɗaukar rigar ba tare data shirya ba tashiga toilet tasa kallon kanta tayi a madubi taji wata irin kunya ta lulluɓeta takasa fita tayi shiru jitayi yana bugamata ƙofar yana cewa"kinfito ko sena zo na fito dake". murmushi tayi ta fita da sauri tana ƴan noƙe-noƙe tana kakkare jikinta kauda idonsa yayi daka kanta dankarta tsargu yashiga danna system ɗinsa kamar gaske hawa gadon tayi haɗe da kwanciya can ƙarshen gado be kulata ba yayita operating ɗin system ɗinsa seda yabari tayi bacci sannan yaje ya rage kayan jikinsa ya rage dagashi se boxer ya kashe golf ɗin ɗakin ya kunna bed side lamp ya kwanta tare da jawota jikinsa ajiyar zuciya ya sauke lokaci ɗaya yaji wata irin muguwar sha'awa na tasomasa musamman yadda yaga rigar tayi mugun amsar jikinta a ɗimauce yashiga shinshina wuyanta lokaci ɗaya ya burkice yashi ga aikamata da wasu hort kisses cikin bacci tafara jin wani baƙon al'amari me wuyae fassaruwa a zatonta mafarkine hakan yasa tayita mayar masa da martani ina kafin kace wannan Namijin duniya yariga da yagama burkicewa yashiga yin komai da zafi-zafi ya ɓarke rigar dake jikinta nantake manya-manyan boobs ɗinta suka bayyana murzasu yashiga yi da ƙarfi kamar dambu zuwa wannan lokacin a gigice Inteesar ta tashi daka barci tana neman agaji tana bashi haƙuri amma ina bemasan tanayi ba sema baki daya kafa akan nipple ɗinta ɗaya kuma ya ɗora hannunsa yana tsotsa kamar ƙaramin yaro yana murzawa. Ɓangaren Inteesar ko ba abinda takeyi se aikin kuka da bashi haƙuri da tuttureshi amma ko gezau shiko ɗan gogan bemasan tanayi ba sema zamemata pant ɗin dake jikinta dayayi ya saita jarumarsa ya danna kai wata uwar ƙara tasaki yashiga aikinsa ba kama hannun yaro seda yayi releasing sau uku sannan ya sararamata yajanye jikinsa daga nata a lokacin ana kiraye-kirayen sallar asuba seda yaɗan huta sannan ya yaƙi zuciyarsa ya tashi saboda ji yake kamar ze ƙara be isheshi ba har ya juya ze tafi yayi saurin juyawa ya kalli Inteesar gani yayi kamar bata numfashi hankali tashe ya nufi toilet ya ɗebo ruwa a cup yashiga yayyamata jiyayi tasaki ajiyar zuciya baƙaramin tausayi tabashi jinta yake har cikin jininsa idan bata baze iya rayuwa ba yashiga toilet yahaɗa ruwan zafi ya zuba detol yadawo inda yabarta nan yasameta ya cicciɓi kayarsa yashiga toilet da ita yasakata cikin bath tube ƴar ƙara tasaki a hankali domin muryarta dishe seda yayimata ruwa uku sannan yabarta tayi wankan tsarki tayi na sabulu ya ɗauketa cak kamar baby yafita da ita be direta ko inaba se kan sofa ya kwantar da ita ya yaye bedsheet ɗin da suka kwanta domin duk ya ɓaci da jini ya shiga dashi toilet yasakashi a washing machine sannan yakoma yashimfiɗa wani yashiga toilet dan tsarkake jikinsa bewani jimaba yafito ya shanya bedsheet ɗin a jikin ƙarfen labulen bath tube sannan yakoma yashirya Inteesar daketa kakkautar mai dakai gefe ita ala dole haushinsa takeji. Doguwar riga yasaka mata mara nauyi ya shimfiɗamata sallaya sannan shima ya zura jallabiya yajasu jam'ih a zaune tayi sakanakon ƙafafunta daketa rawa alamun bazasu ɗauke ta ba suna idar da sallah yashiga kwararomusu addu'o'in samun zuri'ah tagari dana zaman lafiya sannan ya tashi tsam yakoma kusa da ita tare da rungume ta tsam a jikinsa cikin sigar lallashi gami da soyayya me tsanani yace"nagode sosai mar'atussaliha bansan da wanne baki zanyi amfani ba gurin ƙara godemiki ba kin bani abu mafi tsada a rayuwarki wanda a wannan zamanin ƙalilan ne ƴammatan dake ƙoƙarin kaishi gidan auren su ina sonki ina ƙaunarki Inteesar zan rayu dake zan mutu dake kece rayuwata inbake bani matata farin cikina abar alfahari na haƙiƙa keɗin ta dabance My Nisful-hayat ɗina nabaki ragamar komai nawa se yadda kika dama dani". murya a shagwaɓe tace"nidai banason komai zuciyarka kawai nakeso kabani". rungumeta yayi a jikinsa tare da yin ƙasaitaccen murmushi yace"ai zuciyata ta daɗe a hannunki tun kina ƙarama". yaƙarasa zancensa yana mai sakarmata wani zafaffen kiss a lips ɗinta nan sukayita jifan junansu da zafafan kalamai masu sanya zuciya nutsuwa. *AFTER 4 MONTHS* Abubuwa da yawa sun faru ciki ko harda bikin Zaid da Khadija da bikin Hauwah da Muhseen Namijin duniya ne yaɗauki nauyin komai na bikin hattana gidajen da anguna zasu zauna shiya ɗauki nauyinsu har kayan ɗakin amare cikin watanni huɗunnan baƙaramin canzawa Inteesar tayi ba domin a yanzu inba farin sani kayimata ba bazaka ganeta ba ga wani mugun haske da cikin jikinta yasata tayi shar da ita tazama babbar mace Namijin duniya yasamu babbar riba a tafiyar da sukayi inda yazo na ɗaya a gasar da sukaje ankuma gano Ummin su Inteesar itace ƙanwar Ummati ɗinsu Namijin duniya wadda ta ɓace tun tana ƴar shekara uku tsakanin Inteesar ko da Aliyu ba abinda za'ah ce se son barka sunzama hanta da jini suna mugun son junansu ba abinda ɗaya zeyi ɗaya besani ba komai tare sukeyi Namijin duniya yamaida ita ƴar hannu harta ma zartashi zaman su suke cike dason junansu Jameelah ma takoma ga Allah sakamakon ganin yadda Uwar Gwarama takoma mahaukaciya tuburan har ankaita cercatry. Kwanci tashi asarar me rai yau kimanin watan cikin Inteesar tara da kwana tara zaune ta da tulelen cikinta tana cin gori ba taji mararta tashiga tsunkuna mata dakewa tayi suka cigaba da hirarsu ta masoys zuwa can taji abu yaci tura nanta sanar da Abdallah yakamata suks shiga mota suka nufi asibiti kafin su ƙarasa yasanar dasu Ammih suna isa aka nufi emergency da ita yana nan tsaye yakai ya kawo Ammih taƙaraso suna nan zaune sukaji kukan jariri wata nurse ce tafito hannunta riƙe da baby amsa Ammih tayi nurse ɗin harta juya suka sake jin wani kukan jaririn murna gurin Abdallah ba'ah cewa komai nan ya duƙa yayi sujudu shukur aka fito da ɗaya jaririn aka miƙawa Rahama da suka ƙaraso da mijinta Ahmad masha Allah Abdallah yafaɗa domin yaran kamar su ɗaya dashi komai nashi suka ɗakko. Ranar suna yara sukaci suna Abdal'waheed da Abdul'ahad mejego da yara se son barka domin Namijin duniya yakashe kuɗi bana wasa ba komai waje-waje akayishi can nahangi fans ɗin Real eeshow suna karanta littafin ZANJIRATA wata kuma nakaranta NABARWA ZUCIYATA ɗaya daka cikinsu ce tace"ni gaskiya nafison BAR RAINA ALLURA ITAMA ƘARFE CE labarin sajida wadda tsananin haƙurints yayimata rana balle kuma HASKEN RAYUWATA". "ke kauce ina kikabar HAƊIN ALLAH labarin Aliyu da Hari". "kee bama kisan littafi ba kintaɓa karanta HASKEN RAYUWATA labarin sayyada Hafsat me taƙama da ayar Allah". "hmmm lallai Hindu bakisan littafi ba dakin karanta littafin Real eeshow na KARAGAR MULKI da zaki tabbatar sa littafin yayi daɗi kokuma ki karanta littafin NAYI NADAMA labarin da ƙanwa keson mijin yayarta". wucesu nayi domin naji basu ambato wani gwarzon labarin Real Eeshow mesuna……………… *AFTER 10YEARS* Wasu kyawawan yara ne su biyu zaune a wani katafaren falo suna drowing buɗa ɗaya daka cikin ƙofofin falon akayi wata haɗaɗiyar farar macece tafito meji d class da wata kyakyawar baby a kafaɗarta ta kwantar da ita a falo tare da cewa"Haulat! Haulat!! Haulat!!! zoki ɗauki Amaturrahman ki shirya su gabaki ɗayansu nasan yanzu zanga su Besty sunzo". wadda aka kira da Haulat ce cikin girmamawa tafito tare da cewa"toh Mamy". nanta anshi yarinyar dake hannun Inteesar ta tafi har Inteesar ta juya zata koma bedroom ɗinda tafito su Hauwah sukayi sallama sunzo birthday ɗin Amaturrahaman. Tamat bi hamdullah _*Abinda muka faɗa daidai Allah yabamu ladan abun abunda muka faɗa badai-daidai ba Allah ya yafemana a yafi juna nagode sosai Allah yabarmu tare ina alfahari da masoyana a duk inda kuke ********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels WhatsApp Number: 08138873799 Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ **************************