*INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:1️⃣ Dan dazon mabarata ne cike da 'kofar wani makeken gida ,dukkanin su a zaune suke ,kamar dahadin baki kuma duk suke tashi taye ga alama mai gidan ne xe fito ,se turereniya sukeyi ,kamar daga sama saiga wata matashiyar yarinya ,kutse kawai takeyi a cikin jama'a ita birinta baiwuce taganta a gaban layiba saboda tasan ta hakane kawai zata kusanci ganin mai gidan ko matar gidan domin bata damu se mai gidan ne zata gani ba ko matar tagani tasan ta wadata. tana isowa a gaban sahun se taja ta tsaya ,sedai abun mamaki duka tsofaffine a wurin babu yaro ko daya ,kuma ga Alama ba yaune tasaba zuwa ba domin matan nan babu wacce tayi complain akan abunda yarinyar tayi sai wani zare ido take kamar wacce tayi karya ,sunfi 30 minutes a wurin sedai babu alamun cewa masu gidan zasu fito ,hakan ne yasaka jikinta yayi sanyi ,sega hawaye masu zafi suna bin kuncinta ,wata tsohuwa da take taye kusa da ita ta dafata "kiyi hakuri Ameerah,ga alama yau ma masu gidan basanan ,amma kekam ina iyayenki da sukabar yarinya kamarke kina yawon bara, ai da sun sani zaunar dake sukayi a gida sukuma sufito ,saboda yanzu duniyar nan babu gaskiya wani ze iya anfani da dukiyarsa ya lalata miki rayuwa ,duk maganar nan da take hankali Ameerah baya gunta domin ta tafi duniyar tunanin hanyar da zata sadata da mai gidan Saida tsohuwar ta girgizata ,tukuna tadawo hayyacinta ,murmushin yake tayi tace " karki damu Innah gobe ma zan dawo ai mainema baya gajiya ,daga daga haka tajuya da nifin komawa gida ,itadai matar nan da ido kawai ta bita saboda tarasa gane me yarinyar ke nufi itadai idan kaganta bazaka kirata *MABARACIYA* ba domin bata tattre da wahala irin na mabarata ,gashi ita mai tsabtace "ya Allah ka wadatamu abunda ta fada kenan. Saida Ameerah tayi nisa sosai tukuna ta juyo sedai bata hango kowa ba a bakin gidan ,murmushi kawai tayi batasan me yasa ba ko yaushe tazo wurin zata sami mutane da yawa a bakin gidan ,amma kuma da ta tayi nufin barin wurin se kowa ya watse ko meyasa haka,tambayar da takeyiwa kanta kenan sedai bata da mai bata amsa,wuri tasamu ta sauna tana tunanin wace hanya zatabi shin domin samun cikar burinta ,tabbas bazata dakata ba harse ta cimma manufarta , tacikawa yayarta alkawarin da tayi mata ,kuma dole se ta dauki fans a akan Saudahhhh.... 🅿️:2️⃣ ,,,,,,napep ta tsayar ta shiga fada masa unguwar da xekaita tayi ,sunyi tafiya me dan nisa ,ta sauka Wani madai-daicin gida ta shiga da sallamarta ,kai tsaye daki tanufa tare da furta " aunty na dawo ,da sauri wacce takira da aunty ta fito tace "Meerah andace? Ajiyar zuciya ta sauke tace " ankusa dai aunty "kinga Meerah nifa da zakiji nawa da kin hakura kinbarwa Allah komai domin kuwa shi ba azzalumin sarki bane na tabbata yaji kuma yagani da sannu sakayyar Maryam ze biyo baya Seda ta sauke ajiyar zuciya ,cike da rauni tafara magana " tabbas aunty nasani Allah yanaji baya bacci kuma a addinance ma anbamu damar idan aka zalunceka bazaka iya yafewa ba ,to karama kwatan kwancin abunda akayi maka ,katseta Aunty tayi da fadin " natabbata idan Maryam na raye zata yafe takuma shafe abun a ranta dan Allah Meerah gada kijamana abunda yafi karfinmu ,matar nan tanada iko fiye da tunani zata iya komai saboda mutuncinta ,shin meyasa ke bazaki hakura ba,takarashe maganar tana kafeta da ido ,cike da kwarin gwiwa tace "aunty ,duk wani gata idan ba na Allah bane to ba dawwamamme bane ,bamuda kowa amma muna da Allah saboda haka shine zai taimakeni ,wlh matukar bandauki fansar 'yar uwata ba ,to bazan sake kiran kaina a cikin a halinku ba ,kedai kixuba ido ,ni yunwa nakeji ina abinci na ,girgiza kai kawai aunty tayi tare da fadin " yana da kin ki nakai miki ,Ameerah bata sake magana ba ta nufi dakinta. Seda tafara watsa ruwa tukuna ta dauro alola bayan tagabatar da sallah ,se ta dauko wani littafi ,ta dade tana kallon murfin littafin ,kamar zata bude sekoma ta maida ta ajiye ,shiru tayi tana tunani can kuma se ta fashe da kuka, cikin kukan ne take suratai " tabbas baikamata ace har kinkai yanzu ban cika alkawarina ba yaya Maryam ,ke Kadai ce gatana kece wacce ta sadaukar da mutun cinta saboda nawa ,kin kula dani kinhani nayi kukan maraici ,tabbas bazan samu sukuni ba se Sauda ta tozarta ,tabbas zan wulakanta ta a idon duniya ,zansa ta fahimci ba komai ne kudi da mulki ke bayar wa Allah yagafarta miki tafada tana kara sautin kukanta ,seda tayi kuka sosai tukuna ta rarrashi kanta saboda bata son Aunty ta fahimci halin da take ciki hakan ze zama kamar tayi butulci ne da irin kokarin da take mata Ahaka bacci mai nauyi ya dauketa Ba ita ta falka ba seda akafara kiran sallahr asr da ciwon kai tafalka saboda kukan da tayi lallabawa tayi tayi sallah ,tukuna tafito don dora girki ,a kitchen ta samu aunty marairaicewa tayi kamar zatayi kuka tace "aunty shine baki tashe ne ba ,murmushi kawai tayi mata " to kawo nakarasa aikin ,se a lokacin aunty tayi magana "aa Meerah nasan kingaji kitafi ki huta kawai " aa haba aunty dan Allah kema ya kamata kihuta hakan tafada tana amsar jajjagen da takeyi dole ta sakar mata ,tana tausayin rayuwar Ameerah gata yarinya mai gata da natsuwa amma saboda rashin adalci da son zuciya irin na wasu yana Neman sauyata ya Allah ka kawo d'oki a ratuwar Ameerah "Amen taji muryar Ameerah ta amsa ashe a fili tayi addu'ar ba'a zuciya ba ,murmushi sukayi dukansu Ameerah tace " Aunty kinason Ameerah fiye da tunani nikaina a duk lokacin da na tuna dangina nakan samu kaina cikin zubar hawaye naji na tsane duniya baki daya sedai da na tuna Inada ke se naji damuwata ta gushe ya Allah yakara zaman lafiya a tsakaninki da yaya yakawo zuri'ah tagari yabani ikon kyauta ta miki nagode sosai aunty tafada kwallar da ta cika idonta yana subowa ,lakace mata hanci aunty tayi tace "to Mr tears nasan yanzu zaki fara zubar hawayen ai kedai bansan tsakanin ki da kuka ba babu damar ayi maganar arxiki dake sekinyiwa mutane kuka ,maza ki share hawayen indai baso kike aunty tayi fada da MABARACIYAR kanwata ba ,dariya sukayi dukansu Follo me on wattapad@damselfeedo #Real@Bazamfaria💙 *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:3️⃣ ,,,,,,,,,,Washe gari tunda safe Ameerah ta shirya ,koda ta leka dakin aunty bataji motsinsu ba da alama basu tashi bacci ba saboda haka kawai tafita domin yau tasawa ranta ganin sauda ko ta halin yaya ,tana fitowa tasamu Napep ta shiga shiru tayi tana tunanin wane karya zatayiwa get man yabarta ta shiga ,hakadai har suka isa dan nesa da gidan ta sauka ,dakafa tafara takowa har gaban gidan sedai yau babu kowa a kofar gidan ,jikinta ne yayi sanyi domin ga alamu masu gidan basunan tana tsaye bakin gidan Sega get man din yabude get ,kamar a mafalki taga wata motor kirar Elentra 2019 ta fito da sauri ta nufi motor din ,winning nacikin motorn yayi domin ganin wata bakuwar fuska tana tunkaro shi karaf idon su ya sarke cikin najuna ,faduwar gaba Meerah taji take taji tarasa duk wani kwarin gwiwa nata ,ganin da yayi ta dakata ne yabashi tabbacin ba wurinshi tazo ba saboda haka yacigaba da tafiyarsa ,koda ta ankara sedai taga kurar motor alamar har ya wuce ,wasu yawu masu daci ta hadiye nan take xuciyar ta tafara kai da komo Shin wanene wannan mutumin ,a iya binciken da tayi akan Saudahh batada 'da babba hasalima yarinyar ta tafarko macece ,to ko shine mijinta wannan din ,haka kawai tasamu kanta fa faduwar gaba tare da baiwa kanta tabbacin ba mijinta bane 'Karasawa tayi bakin get din tayi knocking, lekowa get man din yayi ,seda yagama kare mata kallo tukuna yace "Ke yau baza'ayi sadaka ba ,wai meyasa Ku Mabaratan nan bakuda godiyar Allah ne komai aka baku baya isarku ,ji kukeyi kamar kuyi sata, ina jiya ba da dadewa ba ma matar gidan nan seda tayi sada'ka to yanzu menene na dawowa? " Baba kana nufin jiya matar tafito kenan "Ehhhh mana kuma taraba kudi saboda haka yanzu bata gari ma tayi tafiya ,idan kuma zama zakiyi to ga wurinan yafada yana rufe get din " ohhhh god ,Ameerah tafada tana dafe kai "meyasa nayi gajen hakuri na tabbata jiya da ban tafi ba ,da nahadu da Saudah ,ok dama lokacin da na jiyo naga babu kowa Ashe sun shiga cikine ,Murmushi tayi kuma da ta tuna mutumin nan na dazu da yafito daga gidan ,to waya sani ma ko kwarton tane ,sekuma ta girgiza kai " aa shi baiyi kama da mutumin banza ba daga ganin shi yana da kamala ,to waye shidin ,haka tacigaba da tafiya tana sanbatu ,hartayi nisa bata sani ba ,horn taji anayi mata abayanta ,dan waigawa tayi ,sedai tayi nasarar bin motorn da ido domin bazata iya ganin Wanda yake cikiba kasancewar bakin glass ne a motor ,cike da jin haushin rainin wayon mutumin juyawa tayi taci gaba da tafiyarta ,ganin mutum tayi a gabanta "Assalamu alaiki , ya furta cikin silent voice dinsa ,kamar bazata amsa ba sekuma taga ai sallama ne kuma shi da yayi sunnah ya 'dabbaka ,amma ita wajibine ta amsa masa domin yin sallama ga musulmi sunnah ne amma maidata wajibije Amsawa tayi batare da ta dakata da tafiyar ba " baiwar Allah idan bazaki damu ba ki shigo narage miki hanya domin baikamata mace kamarki ace ta bari rana yana dukanta ba ,karkisa hukumar kare hakkin mata ta hukun tamu yafada cikin sigar tsokana Kara tamke fuska tayi ,cikin rashin son zancen yayi tswo tace "na gode bana bukata " haba ke kuwa ai cancantar ki ne yasa nace ki shigo bawai se kina bukata ba ,bata sake cewa komai ba tarabashi ta tafi Yana tsaye a wurin har seda yaga tayi nisa alamar dai da gaske ba shigar zatayi ba tukuna yakoma motorn shi Follow me on wattpad@damselfeedo #Real@Bazamfaria💙 *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:4️⃣ ,,,,,,,tunda daga ranar Ameerah batasake zuwa gidan ba ,amma ko yaushe plan dinta taya zata shiga gidan sauda takeyin shi tanasone idan tayi nasarar haduwa da ita ,duk wani shiri nata yayi aiki ,shigowar aunty ne yasakata dawowa daga duniyar tunani ,murmushi tayi tare da fadin " aunty ce da kanta ,itama murmushin ta mayar mata tace " to yau najiki shiru nama zata ko kinfita ne shine nace bara nazo na dubaki tafada tana zama gefen katifa " wlh aunty ina nan bana fada miki shegiyar tayi tafiya ba ,tana can wurin fasadin nata Ameerah tafada tana cixon baki da alama abun yana yi mata ciwo ,dafata aunty tayi tace " Ameerah nifa inaganin wannan abun da kikeyi ba mafita bane taya xa'ayi ki ajiye karatunki ,kawai saboda kinaso ki dauki fansa kinsani burin Maryam be wuce taga kinyi karatu ba to mezesa saboda ita ki ajiye karatun ki nidai anawa shawarar ki koma makaranta na tabbata ko baki tona asirin Saudah ba yau da gobe Batabar komai ba asirinta se ya tonu ,amma yarinya kamarki a ce kina yawon gidaje tare da amsa sunan Mabaraciya wanann ai ba solution bane Ameerah dai batace komai ba hasalima se wani zancen ta dauko ,tunda aunty taga haka tasan cewar ba daukar shawarar ta zatayi ba ,bata taba ganin yarinyar da ke rike abu a ranta ba kamar Ameerah, abunnan anyishi tun bata wani mallaki hankalin kanta ba amma yakasa barin xuciyar ta "Akwai dalilina na dakatawa da karatu ,kinsani lamarin karatu yana bukatar kudi kingani yaya bawani karfi ne dashi ba kema ba wani Sana'a kikeyi ba ,shin me kike tunani idan nasaka araina cewa dole se nayi karatu ,bafa dole se mutum yayi karatu bane ze iya dogoro da kai ,nasani karatun ma yanada matukar anfani amma idan inada rabon yi sekiga nayi konan gabane ,nifa araina banajin komai saboda dakatar da karatu na kawai dai idan natuna burin yaya Maryam kenan senaji wani iri cikin raina " hakane Ameerah amma kinsani indai kinason karatun nan na tabbata Isma'l ze iya daukar dawainiyar komai "hakane aunty nagode sosai da kokarinku amma dawainiyar da kukeyi dani haka ma ya isa fatana rabbi yabani ikon kyautata muku Niger state Wata matace zaune ta hakimce daga ganinta kasan tana da isa da kuma izza waya takeyi cikeda takama ,Sam bakajin me take fada kasancewar sedai bakinta ya motsa yarane 'yan mata tsugune a gabanta waya takeyi amma tana kare musu kallo ,se bayan tagama wayar ne tukuna tace " zaku iya zama ,tashi sukayi suka zauna cikeda tsoro Kallon su tayi tasake wani killer smile cikeda isa tace " to ya kun shirya abunda nake bukata ko kuwa cikin kyar kyarwa dayar tace " munshirya Hajia daga mata hannu tayi tace "naji naki amsar kefa ,tafada tana nuna dayar budar bakin ta tace " tabbas duk Wanda babu Allah a cikin ranshi to ze iya aikata komai ,dama idan bakada kunya to ka aikata abunda kaso kidubemu hajiya anan ciki babu wacce baki isa haifarta ba amma kuma kice mune zamu zameki ababen jin dadi ,daga karshe kuma kitura mu karuwanci anabaki kudi wa'iyaxubillah ,amma ba lefinki bane lefin iyayen mune da Allah ya dora nauyim mu akansu amma suka kasa saukewa har wasu suka yaudaresu suka daukomu da sunan aikatau ,domin subata mana rayuwa duk maganar da yarinyar nan keyi babu wacce ta taba zuciyar hajiya itadai abunda tasani dole zata biya bukatar ta dasu takuma samu kudi ta dalilinsu ,daya daga cikin masuyimata hidma takira tace "tafi dasu kitabbata sun tsabtace jikinsu domin bana bukatar na shaki wari ko akasinsa ,kuma ki koya musu yanda zasu sarrafani domin naji dadi daga nan zuwa gobe Wacece wannan matar? Kucigaba da bina asannu zan bayyana muku komai #comment and share Follow me on wattpad@damselfeedo #Real@Bazamfaria *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:5️⃣ ,,,,,,,, haka matashiyar matar nan ta tafi da yaran can bangaren da aka kebe domin ajiye irinsu idan ankawo ,suna shiga abunda suka gani ne yakara daga hankalin su ,yan matane su biyu tare da wata hajiya ,ashekaru zata kai 50 years amma kwance take duka yanmatan suna wasa fa jikinta " wa'iyazu billah shine abunda suka furta cikeda tsoro sedai ga alamu ita jagorar tasu tasaba gani domin kuwa ko nuna alamun tasan da mutane a wurin batayi ba ,ganin da tayi sun daskare a wurin yasakata jan jannunsu da karfi ,sukabita har suna hadawa da tuntube domin daganin irin wannan fasadin gara ma ace a makance Allah ya halicce ka Wani lungu suka shiga saigasu sun bullu wani wuri dakuna ne sunfi ashirin a wurin ,bazaka taba cewa akwai wannan ginin a wurin ba matukar dai bakasan kan gidan ba tunda sukagani ,suka kara girmama rashin tsoron Allah irin na matar nan ,key tasaka tabude wani daki ,masha'Allah parlor ne maikyau da tsari sekuma bedroom daga gefe kuma kitchen ne ,cikin bedroom tashiga dasu "Ku tube kayanku shine abunda tace dasu ,babu wacce tayi motsin kirki a cikin su bare ma tasaka ran zasu iya tubewa d'ai bayan d'ai take binsu da kallo ,tabe baki tayi lokacin da idonta ya sauka akan breast dinsu " idan ma bada jaraba irin na Hajia ba me zatayi da Ku me kuke dashi ita da takeda manyan 'yan mata ,sudai basu ce da ita komai ba ,zama tayi tai crossing leg tace "tunda naga alamun bawani mamora ne daku ba ni bazan shiga yi muku wanka na wahalar da hannuna ba a banza ba ,dama nazata kudin matane nadan rage zafi nima amma zaku iya shiga kuyi kufito sedai ku tabbata kunfita da kyau ,babu wacce ta motsa a cikin su dariya tayi tace" let me advice yuh ,koda nasan ba jin abunda nafada kukayi ba domin alamu sun nuna kudin matsiyata ne ,Hajia da kuke gani wlh komai zakuyi tunda tayi niyar moranku se tayi mafita d'aya ne kuyi abunda tace idan ba hakaba ,tanada 'kattin maza da suke mata hidma wlh kunji na rantse gunsu zata kaiku suyi muku kaca kaca ,yanda kukasan mayunwatan karnuka haka suke ,saboda haka takeyiwa duk wacce tayi mata taurin kai ,nima hakan ne yafaru dani Sunajin haka jiki amace suka fara shiga wanka seda sukagama ta dauko musu kaya tabasu bin kayan sukayi da kallo ,tare da tunanin taya zasu iya sakasu domin irin sexy clothes dinann ne koda sun sakasu have necked zasu zama cikin raunin murya sukace "aunty dan Allah kibari mu maida kayan da muka cire ,zare ido tayi tace da alamu dai ku din rabon karnukan Hajia ne ,kuma wlh matukar tabasu ku ,to kaskantacciyar rayuwa zakuyi a gidan nan ina mai baku shawara da kuyi biyayya kawai ,fita tayi babu dadewa se gata ta dawo da tiren abinci ,agabansu ta ajiye tace " idan kun koshi seku saka kayan kafin nazo mufara aikin mu ,daga haka tafita a dakin ,wani sabon kuka suka fashe dashi ,sunfi 30 minutes sunayi cikeda tausayin junansu da kuma tunanin irin rayuwar da iyayen su suka jefasu domin kuwa akansu suka dora alhakin komai koda ta dawo tasamesu cikin wannan yanayin ko abinci basu ci ba bare su saka kayan ,bata ce dasu komai ba kawai taja daya ta dora kan bed wani irin wassani tafara yi mata ,tun tanayi a hankali har tafara fita hayyacinta ta ko ina yamutsa ta takeyi ,itakuma yarinyar babu abunda takeyi se kuka tadauki tsawon lokaci tukuna ta tureta tana fitar da wani kalan nishi ,da hannu takeyiwa dayar alama da tazo domin bazata iya magana ba ,girgixa kanta tafara yi ai da ta fizgota da karfi seta ta fado kan gadon ,itama haka ta jagwal gwalata ,kusan ma tafi waccen shan wahala bayan tagama kuma se ta fashe da kuka ,dukansu da kallon mamaki suke binta seda tayi mai isarta tukuna ta fita batare da tace dasu ufan ba...... Follow me on wattpad@damselfeedo #Real@Bazamfaria *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:6️⃣ ,,,,,,,,dukansu da kallon mamaki suka bita to me hakan ke nufi ,tashi sukayi suka mayar da kayan jikin su. Yunwar da sukaji ne yasaka su janyo abincin da takawo musu suka fara ci ,seda aka dauki lokaci tukuna se gata ta dawo zama tayi shiru tana binsu da kallo Kamar bazatayi magana ba ,se kuma tace "da farko sunana Fatima ana kirana da Binta ni haifaffiyar garin Sokoto ce zama yakawo mahaifina Suleja ,anan ne yafara kasuwancin kayan itatuwa (fruit) nakan bishi wurin dayake kasuwanci idan banda makaranta Watarana ranar Saturday wacce bazan manta da ita ba ,nadawo daga islamiya ,ko gida bantafi ba kai tsaye nazo wurin baba na ,zuwana yayi daidai da zuwan Hajia Saudahh ,yanda naga suna gaisawa da baba na ne yabani tabbacin cewa yasanta ,dagowa nayi da niyar na gaisheta se naga ashe ita tun tuni ni take kallo ,cikeda kosawa da kallon da takeyi min nace mata inawuni ,cikin sakin fuska ta amsani ,daganan bansake magana ba sema d'aukar jakana da nayi nace da baba na ni zantafi ,kudi masu yawa tabani ,amma naki amsa seda baba na yasa baki tukuna na karba ,haka natafi zuciyata na tunanin ina babana yasan wannan matar har ga Allah nidai zuciya na bata na tsu da ita ba tunda ga wannan lokacin kullum se baba na yace tana gaisheni nidai sedai nace ina amsawa Ana haka kwatsam se mamana ta kwanta rashin lafiya anyi yawon asibiti har mungaji daga karshe Allah ya karbi rayuwarta ,munshiga tashin hankali nida mahaifina ,haka yafara hada kayan mu yace Sokoto zamu koma ,shatan motor daya ya dauko mana Wanda ze kaimu har sokota ,muna cikin kwasan kayan mu Sega Hajia Saudahh tazo babu yanda batayi da baba na akan yayi hakuri ya zauna ba amma fir yaki daga karshe tarokeshi alfarmar yabata ni tayi mishi alkawarin kulawa da ni kuma zata rika kawoni sokoto yana ganina ,da farko baba na bai amince ba ,amma ganin yanda taketa faman rokonshi se yaji kunyar ace yahanata ni duk da kasan cewar ni kadai yake da ,haka yadaukeni yabata amana nayi kuka kamar raina ze fita domin ni tun farko matar batayimin ba Inaji inagani baba na yawuce sokoto ,da farko babu irin gatan cin da Hajia Saudahh bata nuna min ba ,kuma takan kiramin baba na mugaisa hakan ne yasaka nafara sakin jikina da ita Ashe bansani ba kanta take renawa ni ,shekara na biyu tare da ita jikina ya canja idan kasanni a da bazaka ganeni a yanzu ba domin kuwa abunda nakeci ya sauya ga kuma hutun da nake samu ,sedai abunda yake bani mamaki da ita ko yaushe gidanta cike da mata manyan hajiyoyi ,ada idan sunzo nakan tafi gaishesu ,basan me ya faru ba tace "kar na yarda na rika fitowa idan bakinta sunzo ,naceda da ita to batare da tunanin komai ba ,lokacin da tafara bijiromin da bukatun ta hankalina ya tashi sosai gashi a lokacin tadaina hadani da baba na a waya ,nayi kuka har na gaji daga karshe dole na saduda domin danaki yarda da ita takaini gun wasu kattin maza kallon su kawai yana haifar maka da rudani tace" gani nan bata son su tausayimin ai inaganin haka babu shiri nace na amince da bukatun ta ,tunda ga lokacin haka take kwanciya nice nake komai ,gata macece mai yawan sha'awa ,tun ban saba ba har yazamana idan ma bata nemeni ba haka zanyita matar kafafu ,cikin lokaci se gashi nima na Kware sosai a harkar ,duk wacce ta dauko tana anfani da itane nadan lokaci daga bisani se ta rika hada kawayenta dasu suna bata kudi tana da matsanan cin kishi shiyasa indai har tafara bawa kawayenta ke to daga ranar bazata sake mu'amala dake ba ,tamayar dake business machine sedai suzo ta turaki abata kudi ,wani lokacin ma har maza irin manyan 'yan siyasa idan tana Neman wani Abu bata samu ba setayi musu shu'umanci tahanyar basu mata suna anfani dasu ni da kike gani tace bata taba zama da yarinya tadade da ita kamata ba ,a cewarta na Kware sosai a harkar yanzu ma so take nima ta yayeni domin mutane da yawa suna nuna suna bukata na ,amma taki basu fuska ,wannan shine labarina saboda haka nake baku shawara da kuma kuyi hakuri kawai kuyi biyayya dukan su rasa me zasuce sukayi lallai rashin imanin matar yawuce tunanin mai tunani ,dayar ce tayi karfin halin cewa "to ita batada aure ne? Murmushi binta tayi tace " ya sunanki ta tambayi yarinyar "sunana Maryam tabata amsa " to kisani tanada aure harda ma 'yaya yaranta 2 duka mata dayar tayi aure dayar ce yanzu ba'anan take karatu ba kuma duk abun Hajia mutane girmamata sukeyi domin tana da kirki ga jama'a ga yawan kyauta ,mijinta ba mazauni bane amma idan yana gari to takan kai masa xiyara duk da bawai yana gabanta bane . Tunda sukaji wannan labarin na Hajia se jikinsu yayi sanyi lallai basuda wani mahita da yawuce su mika wuya a gareta ,sedai zasu mika lamuransu ga Allah domin shine buwayayyen sarki sarkin da baya kwana kuma bayada fadawa shine Wanda ze tseratar dasu yakuma basu mafita "kunyi shiru maganar Binta ya katse musu tunani Murmushin takaici Maryam tayi tace " aunty muna kai kukan mu ga ubangiji ne ,Wanda muka kiyiwa Hajia biyaya saboda tsoron azabarsa sarkin da yaharamta zalunci a tsakanin mu ,yahane mu da alfahasha ,natabbata baze bar rayuwar mu ta tafi haka ba ,kifadamana tsarin Hajia zamuyi mata biyayya domin mu a yanzu kamar bayine a gareta ,se abunda takeso zamuyi Murmushi Binta tayi ,tabbas yarinyar tabata tausayi amma dai tasan ko ta halin yane dole yau da gobe wanann takawar da take nunawa zebar zuciyarta ,pointing din 'dayar tayi tace "ita wannan ko kurma ce har yanzu banji maganar ta ba " karki damu sunan ta Nusaiba itadin 'yar kanin babana ne itace yayata ,haka take bamai yawan magana ba ,na tabba ta yanzu halin da muke cikine yasake taba zuciyar ta Maryam tafada tana kallon Nusaiba " shikenan dai ni shawarar da zan Baku kawai kuyi abunda Hajia ke bukata ,yanzu zaku iya biyoni mutafi gunta domin tabbatar mata da aikinta ya kammala "Wai ke Ameerah se yaushe ne zaki cire damuwa da tunani cikin ranki ,I have staying almost 30 minuts ,but yuh don't even know ,let gone by gone yuh have to face ur future pls ,banajin dadin ganin yanda kike a cikin damuwar nan why? Fashewa Meerah tayi da kuka ,cikin murya irin na waanda yake cikin kunci tace " aunty have yuh see what i seen ?do yuh know how aunty Maryam did her life with that prostitute women ,she's destroyed her life all for my on life ,only me know how im feel Cikin sanyi jiki Aunty tace "who told yuh all this? jefa mata wani book dake hannun ta tayi tace " take it you will understand, kurawa littafin ido aunty tayi ,at the top up the cover book anrubuta ,its confidential ,mi'kawa Meerah tayi tace "me yasa kika karanta bayan Maryam batason kowa ya gani? " My heart tabata amsa , tareda kara fadin "na dade idanuna suna kallon wanann book din zuciyata nagayamin na duba amma danaga ,warning dinta se naji na ga gara saboda banaso ko bayan ranta ace nasaba wa umurinin ta ,ashe mafita ne zan samu yanzu kam nasamu hanyar da zan tunkari Saudah ,nasamu hanyar da zanbi nasamu kusanci da ita ashe da can duk hauka nakeyi ,a lokacin ma da nasamu ganinta ba lallai nayi nasara ba ,amma yanzu zan jure komai Zan yaudareta ta hanyar da take yaudarar iyayen yara sun yarda da ita ,xan zambaceta kamar yanda take zambatar mutane suna yimata kallon mutuniyar kirki ,tabbas ba yanzu yakamata na shiga gidanta ba ,aunty takira sunanta tare da kallonta ,cikeda mamakin Meerah tace " inajinki " kudi nake nema sedai bansan ta ina zan fara ba mafita 'dayace wadda zanyi anfani da ita ,badan raina yaso ba ,zankarya maganar yayata karo na biyu tabbas zanshiga gidan Alh Yusuf a matsayin mabaraciya ,daganan zannemi aikatau ,sedai matsalar 'dayace ta ina zan fara gidan da baabarin kowa ya shiga ,shiru tayi kamar mai tunanin wani Abu sekuma tafada 'dakinta da gudu, itadai aunty da kallon mamaki tabita ,tana nan tsaye a inda tabarta ,Ameerah tazo ta wuceta ,da sauri tafara kiranta tare da tambayar ina zata je amma ina ko waigowa batayi ba ..... $Mutum ze iya karantamin labarin amma following ne bazeyi ba ,to na haramta hakan don Allah idan kinsan bazakiyi following dina ba karki karanta wanann kawai na my followers ne Follow me on wattpad@damselfeedo #Rael@Bazamfaria *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:7️⃣ ,,,,,,,,Har kofar gida aunty tabiyota sedai koda ta fito ko inuwar Meerah bata ganiba ,haka tadawo cikin gidan jiki babu kwari tare da addu'ah Allah yatsareta Meerah kam bata tsaya ko ina ba se gidan wata kawarta tafiya tayi sosai a kafa amma kasancewar kamar ba'a hayyacinta take ba shiyasa bata ji nisan ba ,abakin get din gidan ta tsaya tana karewa gidan kallo ,rayuwar ta tabaya ta tuna kafin iyayensu su rasu take taji wani kwallah ya zubo mata ,knocking tayi ,mai gadi ya leko "sannu baba dan Allah Fatima tana nan? Seda yakare mata kallo tukuna yace " ehhh amma waza'a ce mata tazo wurinta " kace mata Ameerah Almustapha ,koma yayi babu dadewa segashi ya dawo ya bude mata kofar ta shiga ,direct main house din ta nufa kasancewar tasaba zuwa gidan kafin rayuwa ta sauya mata ,tana shiga falon taji anyi hugging dinta so tight ko ba'a fada ba tasan Fatima ce ,dariya tayi tace "ashe baki manta da niba tafada tana Jan hannunta suka karasa kun kujerun falon. Zama sukayi cike da jin dadin ganin ta Fatima tace " nayi zaton shikenan bazan sake ganin ki a idona ba Meerah where all this have you been? " Labari ne mai tsawo kedai bani ruwa nasha tashi Fatima tayi tana fadin " yi hakuri murnar ganin ki ne ya mantar da ni ,juice ta doro tare da ruwa a tire agabanta ta ajiye se kuma ta koma ta dauko snacks tana dariya tace " nasan har yanzu kina nan da shegen rason cin abinci se kayan snacks ,daria kawai Meerah tayi a ranta take fadin ,bakisan yanda rayuwa tayi dani bane yanzu komai nasamu ci nake ,a zahiri kuwa murmushi kawai tayi tare da fadin "tanx seda ta 'dan sha lemun tukuna tace " nikam wai ina Momy? " Momy tafita wai 'yar kawarta zaakawo wa lefe shine suka tafi taron kayan amma ai nasan zata dawo kafin kitafi ,don lokacin kullum se ta tambayeni ke ,nace mata nidai tunda su Ummanki suka rasu bansake sanin ina kike ba tun ina zuwa gidanku a rufe har ranar da natafi nasamu wasu mutane a ciki sukace wai wani ne ya siye gidan yabasu haya ,to alokacin nayi tunanin ko dangin kune suka 'dauke ki inata sa ran ki kirani tunda kinada number din Momy amma shiru "Bari kawai Fatima yanzu ma tambayarki zanyi nasan kinsan gidan Alh Yusuf tsoho tayi maganar da sigar tambaya " ehhh sosai ma kuwa domin Momy tana aikina gidan uwar gidan da ce kawarta ,wani irin dadi Meerah taji alamun zata samu abunda take nema kenan "Amma me yafaru kike tambayata ? taimako zakiyi min dan Allah ,cikeda rashin fahimta Fatima tace name fa ? So nakeyi ki samu kusanci da 'yar Hajia Saudah ,zare ido Fatima tayi tace " ki rufan asiri yarinyar da takejin warin mutane ,kinga kuwa irin kallon 'kaskanci da takeyiwa jama'a ,ko ba haka ba ma ni bantaba zuwa sashen su ba bakina bangaren su yaya mu'aiseen shikam sunada kirki har siblings dinsa ,amma ke me nene dalilinki naso na samu kusanci da Rufaidah? "Ok sunan yarinyar kenan? Meerah ta tambaya " Fatima shin kinsan dalilin kauracemiki da duk sauran 'kawayen mu da nayi to bakomai bane se dan yanzu banda kowa se Allah narasa gatana duk da nasan hakan yana daga cikin jarabawar rayuwa ta ,shiyasa banaso ina kusantarku domin gada jin dadin da kukeyi yasakani butulcewa ubangiji akan jarabtar da yayimin ,kama hannun Fatima tayi tana kuka tace "fatima Hajia Saudah da kike gani ita ce silar shigana wannan halin ,alhakin ahalina yana kanta banso na fada miki ba a kwai sirrin da ko auntyn da ta dauki dawainiya ta yanzu ba tasan dashi ba nabarshi a raina ,tare da da burin fansa Cikeda tausayi Fatima tace " yanzu idan nasamu kusanci da Rufaidha se me kuma ? Kedai kiyi wanann matakin nasara na farko ne wanann abun banikadai zaki temaka ba wlh Fatima rayuwar yayan mutane da yawa ta lalace duk a sanadin Sauda daga ciki harda yaya Maryam nasan bakisan dalilin mutuwarta ba ,amma kitemaka kimun wannan " namiki alkawari Ameerah zan yi iya kokarina domin ganin namiki wannan bansan dalilin ki ba amma naji ajikina koma menene to mai kyau ne ,domin Meerah da nasani bata sharri ,murmushi kawai tayi tare da fadin " kika sani ko yanayi ya sauyata ,bari natafi gida gada aunty na ta nemeni "to yanzu a wane unguwa kike " babu nisa inanan tudun wada "kai amma bakida kirki ,ashe ma kina kusa dani amma shine kika manta ni yanzu dai kibani No dinki duk yanda akayi se na kiraki amsar wayarta tayi tasakamata ,harbakin get Fatima ta rakata tare da yimata godiya " tunda kinki bari Momy tazo taga yanda Meerah slim tazama ,dariya sukayi dukansu..... ,,,,,,,,,Misalin karfe 9 nadare Hajia Saudah ta umurci Binta akan taxo da yaran nan ,cikeda ladabi ta amsata ,a'daki ta samesu ,sunyi shiru ga alama da akwai abunda suke tunani ,murmushi Binta tayi cikin zolaya tace " Maryam da alamadai kamar seda kukayiwa Hajia aiki tukuna kuka zo naga duk tawani ru'de akanku a ka'ida idan aka kawo yara tana bari su kwana biyu tukuna amma Ku perhaps a yau dinnan zaku fara aiki anyway dai Ku tashi kushirya mijin da babu sadaki yana nemanku tafada tana kunshe dariya,cikeda rawar murya Nusaiba tace " dan Allah karki kaimu gareta wlh mu ba 'yan iska bane ,Jan hannun ta Maryam tayi cikeda kunar zuciya tace " Nusaiba kidena wahalar da kanki a inda babu tsoron Allah gidan da zukatansu yacika da rudin duniya ,ko munyi magiya baji zasuyi ba kindaiji me akace ko bamu yarda ba gun wasu marasa imanin zata kaimu saboda haka tashi mutafi ,tunda tafara magana Binta ke kallonta kwarin gwiwar yarinyar na burgeta ,harzasu fita tace " Baku saka kayan da na kawo muku ba Cikeda rashin tsoro Maryam tace " wanann ne kuma bazamu sakaba ,daga haka suka fita 'dakin bin bayansu Binta tayi ,suna kawo wa dakunanan na farko haka sukejiyo nishi tunda sukaji haka suka San me suke at katawa kuma abun mamakin ko wane daki da mutanen shi ,Sauri suka kara ,har suka bayyana falon ,juyowa sukayi dan ganin babu kowa ,nuni Binta tayi musu da hanyar dakin Hajia ,babu musu sukabi ,wani corridor ne bazaka taba cewa akwai daki a wurin ba sedai abunda yabasu mamaki lokacin da suka shiga falon kusan ma bangarre. Yafi ko ina girma domin harda stairs a ciki ,kayan more rayuwa babu Wanda babu ,haka Binta tayi musu jagora har dakin Hajia ,koda suka shiga taci uwar ado ,tana ganin su tasaki murmushi ko bata tambaya ba tasan sunki yarda su canja kayane ,tashi tayi batace komai ba tabi hanyar bedroom ,Binta tabi bayanta ,sudai suna tsaye a wurin ko matsi basuyi ba ,joyowa Binta tayi domin jin shiru babu alamun sunbiyota ,alama tayi musu da hannu akan su bita ,haka suka bisu har cikin bed room din . Kwantawa Hajia Saudah tayi tace " daughter fatan kin koya musu komai ,da ehhh kawai Binta ta amsa " to kina ganin sun dauki darasin ki ko kuwa se kin sake gwada yanzu sungani kinsan banason mistake ,cikeda ladabi Binta tace " to Momy yanda kikeso ,murmushin jin dadi tayi tana mikawa Binta hannu alamun ta je gareta ,haka Binta ta isa gareta ,cikeda kwarewa tafara sarrafata ,dukansu runtse ido sukayi suna mai Neman tsarin ga ubangiji ,Hajia fa tafita hayyacinta domin Binta tariga tasan duk wani logo nata Wanda zatayi anfani ta birkita mata lissafi ,shiyasa Hajia ke matukar sonta har yanzu ta kasa mallakawa customers dinta Binta domin bakaramin jin dadi take da ita ba Bakajin komai a dakin se nishin su Hajia harwani sabbatu take Mara kan gado ,Binta tagaji sosai so take ta tashi amma da ta yunkura se Hajia ta kankameta ,dole babu yanda ta iya seda tasamu release dan kanta tukuna ta mirgina gefe tana sauke ajiyar zuciya ,itama Binta kwanciya tayi domin tagama gajiya Sun dauki 30 minutes tukuna suka tashi ,cikeda farinciki Hajia tace " Binta kedin ta musamman ce ,ki shirya gobe zamu tafi shopping duk abunda kikeso ki siyo saboda kinsakani farin ciki , Maida kallonta gasu Maryam da har yanzu idonsu yake a rufe tayi " ina fatan anjima kusakani jin dadi fiye da na yanzu ,idan kunyi yanda ya kamata nayi release cikin sauki kuyi bacci idan kuma kukayi muna kisa ,muna tare har gari ya waye ya rage naku ,yanzu kubari na huta se Ku fara ,amma ina tunani Ku atare zamu kwanta dukan Ku saboda daya bazata iya dani ba tafada batare da alamar damuwa ba Follow me on wattpad@damselfeedo Yuh can drop ur comment via my watsap no 08039228702 #Real@Bazamfaria *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:8️⃣ ,,,,,,Meerah na komawa gida Aunty ta sakata gaba da tambayoyi sedai takasa fa'dawa aunty gaskiyar shirinta akan Saudah ,da ta dameta da tambayar Ina ta tafi se kawai tace da ita " gidansu Saudah nakoma na gani ko ta dawo ,yanayin da tayi maganar ne ya bayya nawa aunty cewar karya tayi sedai ,batayi mata musuba ta kyaleta Bayan fitar Meerah ,Fatima tafara tunanin shin ta ina zata cika alkawarin da ta daukarwa Meerah ,ta sani ba lallai bane Rufaida ta kulata,domin shegen jin Kaine da ita ,amma dole zata kusanceta saboda bataso takasa cika alkawarin Meerah kuma tanada assurance cewa koma menene to alkhairi ne Meerah zata aikata. Bayan kwana biyu ,Fatima ta shirya ta tafi gidan su Rufaida ,seda ta tabbata tayi shiga na alfarma ,ta yanda komai wulakancin Rufaida bazata wulakanta ta ba ,magiya tayiwa Momynta akan tabata aron mota ,dakyar ta yarda ta bata key ,cikeda jin dadi kuwa ta nufi gidan Yusuf tsoho ,horn tayi mai gadi yabude mata get ,cikeda isa ta kunnan kai cikin gidan da wani irin gudu ,bata tsaya ko inaba se wurin da aka tanada domin a jiye motoci ,ta dade zaune a motorn tukuna ta fito ,tafiya take irin na Clasic lady kai da kaganta kasan sun tara duniya tunda ga yanayin motorn dake driven dole ka girma mata ,kamar ta shiga tagaida 'kawar Momynta sekuma tayi tunanin hakan na iya bata mata shiri ,deciding tayi kawai ta tafi part dinsu Rufaida ,cikin sa'a kuwa tana hawa corridorn da ze sadata da ainahin sashen ,suka ci karo da Rufaida,rasa me zatace mata tayi saboda haka tayi kamar bata ganta ba ,tana shirin gibta ta ta shiga ,ta tsinkayi ego voice dinta tanafadin " hey where yuh wanna go ? tabe baki Fatima tayi itama cikin nata salon tace "am looking for Hajia Aisha ,cikeda mamaki Rufaida ta kalleta " there's no Aysha in our family yuh can back to ur home and ask the real address " OK do me a favor pls ,Fatima tafada tana kallonta ,batare da Rufaida ta kalleta ba tace " am all ear's " let me have some rest before I leave I have so tired ,tafada with tired voice Shiru Rufaida tayi kamar mai nazari ,ganin haka yasa Fatima juyawa tare da fadin " OK tanz tafada kamar da gaske tafiyar zatayi "zo mu shiga ,murmushin samun nasara tayi tare da fadin " to ,Rufaida ta shiga agaba tana binta abaya Harcikin falonsu tayi mata iso ,haka Fatima takoma tamkar wata sakarya domin ganin tsari da kyau irin na gidansu Rufaida ,abunda yafi dore mata kai befi ganin komai yanada banbanci da na su Mu'aiseen ba tamkar ba' a karkashin mutum daya suke ba ,da ta tuna da irin dukiyar da Hajia Saudah ake fadin tana dashib,se taga ai wannan ba komai bane ,tana zaune Sega mai aikinsu ta kawo mata drinks tare da gaisheta ,ko kallonta batayi ba zata wuce ,Rufaida tace " Waze zuba mata lemun " no kibarta kawai bakiji me najiba ai bazan iya shan abunda ta ta ba ba tafada cikeda sigar wulakanci ,murmushi taga Rufaida kamar yanda take zato ,itama murmushin tayi domin saboda itane yasa tayi hakan duk da harga Allah taji babu dadi na wulakanta yarinyar ,amatsayinta na 'yar adam Suna zaune shiru ,kowa se dannan wayarshi yakeyi ,kamar batason magana tace " sorry sis na bata miki lokaci zaki fita ko bari ma nawuce ,murmushi Rufaida tayi tace " babu komai fa dama shopping zan tafi " ayya to ko mutafi kinga dama nima shopping zan tafi shine mom dina tabani sako nakaiwa 'kawarta Hajia Aisha gashi nazo kince banan bane ,saboda haka kawai mutafi ,tashi sukayi suka tafi ,kowa motor dinshi yanufa ,sedai Rufaida tayi mamakin ganin irin motorn da Fatima ta shigo ,lallai ba karamar yarinya bace ,kalar motorn da take ta rokon Hajia Saudah ta seyan mata ,tana ganin kamar ita 'yargata CE ,segashi wata har tarigata yi ,da wannan tunanin suka fita gidan ........ ,,,,,,,basu zarce ko ina ba se Jifatu super market,siyayya sukayi sosai ,bayan sun fito ne zasu shiga motor ,adaidai bakin motorn Rufaidha ,Sega wata mabaraciya ,yanayin tufafin jikinta kawai XE tabbatar maka da tana cikin wani hali ,Sam hankalin Rufaida bekai gareta ba ,sejin tayi anjanyo d'an mayafinta ,cikeda mamaki ta juyo ita a zatonta ko Fatima ce setaga sabanin haka ,a zabure ta ture matar cikeda kyankyami tace " bakida hankali zaki tabani da 'kazamin hannunki ,zuge jaka tayi tajefa mata ,wasu kudi ,tabude motor zata shiga " ita wannan mabaraciyar ba kaskantacciyar da zaa jefawa kudi ta dauka kamar anwatsawa kaji hatsi ,maganar tashiga kunne Rufaidah da kyau ,kallon mamaki tajuyo tanayimata se a lokacin ta kula Ashe yarinya ce Mabaraciyar ,murmushi tayi ,cikeda wulakantarwa tace " bakida banbanci da kastantacciya ,domin kowa yaganki yaga ,mafi wula'kantacciyar mace ,da shi mabaraci har wani matsayine dashi INA bara kikazo kuma nabaki ,idan bakiso zaki iya xubdarwa du'kawa tayi ta tsince kudin daga kasa ,seda takalleta sama dakasa ,tukuna ta watsa mata ,mamaki ne Yakama Rufaida tarasa cewa komai ,sema duniyar tunani da tashiga , shin me wannan mabaraciyar take ta'kama dashi da har zata mata haka "wai me kike jira baki shiga motor ba ,ta tsinkayo maganar Fatima . Nuna mata ,wacce ke gabanta Rufaida tayi ,kallon ta tayi cikin sa'a kuwa suka hada ido ,batasan lokacin da tace Meer.....se kuma tayi shiru sakamakon ,girgiza mata kai datayi " kinsanta ne Rufaida ta tambaya ,yamutsa fuska Fatima tayi tace " taya kike tunanin zansan ,irin wannan tafada tana nuna Meerah kamar taga kashi ,kawai dai ina mamaki yanda kamarki kika dauki wannan lokacin ,tare da ita ,kina sha'kar warin jikinta ,abun takaicin ma duk carbondioxide dinta ,shine me zama oxygen a gareki . "Ke dakata Mara tarbiya ,Mira tafada kanta tsaye " nice yakamata nayi gaugawar barin wurin nan tun kafin fushin Allah ya sauka ga yayan barayin gomnati kamarku ,har ya shafeni ,kuna zaune anacidaku da dukiyar talakawa ko ,to ni da kuke gani nafijin dadin rayuwa ta ahaka MABARACIYA akan na ginu da dukiyar haram ,hannu Rufaida tadaga da nufin ta mareta da sauri Fatima tarike " don't be anger pls ,kwace hannun ta tayi sedai tayi rashin sa'a domin kuwa Meerah hartayi nisa ,a fusace ta shiga motor, ganin yanda temper dinta yayi high ne yasaka Fatima yiwa motorn ta key ta zagayo tashiga na Rufaida, itace tayi driven Suna cikin motor ne sako yashigo a wayarta ,dubawa tayi kamar yanda tayi zato kuwa Meerah ce ,karantawa tayi ,tayi mamaki sosai jin abunda Meerah tace tayi kuma as shine next plan dinsu ,bataso Rufaida ta zargi wani abu shiyasa ,bata rubuta reply ba. Suna kaiwa gida a fusace Rufaida ta balle murfin motor ta fita, jakanta ma anan tabari ,se Fatima ce ta daukan mata ,zagayen falo tasameta tanayi " miye na damuwa don wata mabaraciyar ta yi kuskure a gareki domin na tabbata kuskure ne batasan ko kedin wacece ba " bandamu da kus kure tayi ko tana sane tayi ba ,nidai a wurina tozarci ne " to me kikeso ayi ? murmushi Rufaida tayi tace " ta wulakanta ,na nuna mata talaka ba kowa bane " bakida damuwa akan wannan Fatima tafada tare da tabbaci ,kallon mamaki Rufaida tayi mata ,a gajarce tace " kinsan tane? "Bansanta ba amma ,wulakantacciya kamar ta ai bazatayi wuyar gani ba ,kedai kibar komai a hannuna ,namiki alkawari zan kawota har inda kike yanzu bari natafi ,kinga yamma yayi ,gashi dad dina yana a gari, let me have ur contact pls ,mikamata waya Rufaida tayi, alamar seda ita tasaka nata, murmushi kawai Fatima tayi na jinjina isa da takama irinna karamar yarinya kamar ta ,kai wannan da a gidan sarki tazo ai ba'asan kuma mezatayi ba...... Comments nd share Vote and follow me on Wattpad damselfeedo #Real@Bazamfaria *INTELLIGENT* *WRITERS* *ASSOCIATION* (On ward together) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* By *FIDDAUSI* *SANI* (damselfeedorh) 🅿️:9️⃣ ,,,,,,Tana fita gidan ,sai ga Meerah tafito a inda ta la'be cikin satsarfa tace "Fatima ya kukayi ? Hararan ta tayi tace "shiga ki tambayota ,wai ke Meerah duk saboda me ne kike wannan Mirmushi Meerah tayi tace " kedai ki kyauta ta zato akaina ,yanzu kinyi duk abunda nace "ehhh kam kuma nayi mata alkawari zan kawoki a gareta sedai bansan ta ya ba "ta hanyar 'yar aiki Meerah ta tare nunfashinta ,anjima zaki kirata ki tabbatar mata kinsamu address dina ,daga bisani zaki bata shawarar hanya mafi sauki da zata wulakanta ni shine ta 'daukeni aiki ,ke zakiji da komai ,jinjina kai kawai Fatima tayi , tace shikenan duk yanda mukayi zan kiraki a waya yanzu sauri nakeyi na bar motorn Momy a can ,godiya sosai Meerah tayi mata tukuna kowa yakama gabansa Koda Meerah ta koma gida a cikin dakinta ta samu aunty tayi ta gumi da alama tunani takeyi Wuri tasamu ta zauna,cikin sanyi murya tace " Aunty sannu da gida ,bata amsata ba sema fada da ta fara yimata " yanzu saboda Allah Ameerah abunda kikeyi ya dace kenan,kamarki da kananun shekaru ace kina yawo lungu-lungu kamar marar mafadi ,wai duk da sunan daukar fansa ,yakamata ki natsu kisani ke macece me karancin shekaru sannan kuma bakida kowa se Allah shin taya kike tunanin zaki iya ja da Saudah macen da kowa yabon halinta yakeyi na tabbata bakida karfin da zaki dauki fansa akanta ,murmushi Meerah tayi tace "Aunty yanzu fa kika gama fadar banda kowa se Allah,idan ko hakane kinga ni nakeda babban bango domin duk wanda ya dogara da Allah to ya isar masa ,kedai kimun fatan alkhairi,yanzu ma da wani labari nazo miki Kwanan nan zanfara aiki a gidan Yusuf Tsoho ,kuma a matsayin me yiwa 'yar Hajia Saudah hidma ,Aunty zatayi magana Meerah ta tareta da fadin " karkice komai Aunty domin bana fatan Allah yakawo ranar da zanyi musu dake ,nasani akwai risky cikin lamarina ,amma nabarwa Allah komai ya shigemin gaba ,bawai kawai saboda fansar yayata bane aa ceton 'yayan yama'ah da yawa ,wayanda Saudah tayi nasarar lalata rayuwarsu ,idan bahaka ba Allah ne kadai yasan wayanda zata 'bata anan gaba ,bayan ita tana nan ta kebe 'yarta da nufin karta lalace Wlh nayi alkawari kamar yanda tayi sanadiyar lalata 'yaran wasu haka nima se na saka yarinyar ta ta lalace wannan alkawarina ne ,iya mamaki Meerah ta baiwa aunty"to kitafi kici abincinki tun safe bakici komaiba tana gama fada tabar 'dakin Bayan kwana biyu Rufaida tagaji da jiran kiran Fatima gashi bataso ta kirata hakan ze zama kamar raini ne a gareta ,se jujjuya waya takeyi,hakan nan dai ta daure ta danna kira , ringing biyu Fatima ta 'daga shiru Rufaida tayi daga can Fatima tace " hi bab , Rufaida bata amsa ta ba se cewa tayi " I have been waiting for ur call but yuh didn't,are yuh ok? "Yes am ok wlh abubuwane dai suka sha kaina ,sedai nayi iya kokarina naga na kawota gareki but is yet to be possible,but there's only one way ,a wukance Rufaida tace " just go to the point am all ears murmushi Fatima tayi tace "Sunan yarinyar Ameerah iyayenta miskinai ne ,da baran da takeyine take rufa musu asiri tayi yawon neman aiki har tagaji amma bata dace ba "yuh mean she's educated? Rufaida ta katseta "no sorry I mean aikatau irin na gidaje House maid ,ajiyar zuciya Rufaida tayi tace "to wace hanya ce kike nufin inada "kawai 'daukarta aiki zakiyi kinga ta hakane zaki wulakanta ta yanda kikeso,ki nuna mata banbanci da ke tsakanin me kudi da talaka kaskantacce irinta,cikeda gamsuwa Rufaida tace "tnz alot dear, I will talk to my mom ,nasan dai bazata hana ba amma yakamata na fada mata ,bye,bata jira cewar Fatima ma tayi hang-up ta ajiye wayar.... '''''Hajia Saudah da ke zaune tsakiyar wasu mata ,dukannin su babu mai suturar arxiki a jiki,dayar ce tayi mika tare da fadin "nikam wai yau haka zaki barni a gidan nan ,no more enjoy gaskiya da sake tafada tana hararar Hajia Saudah,murmushi tayi mata ta bude baki zatayi magana se ga kiran Rufaida ya shigo wayarta ,ware ido matan sukayi don ganin wata damsel cute tayi appearing a gaban wayar ,da sauri Hajia Saudah ta bar wurin tare da kara wayar a kunnen ta "Mom Rufaidah ta fada a shagwabe ,ajiyar zuciya Saudah ta sauke ,itama cikin tsan tsar kulawa tace " Auta menene ,sake narkewa Rufaidah tayi tace "Mom gaskiya nide zan biyoki niger I have tired been alone ,babu kowa kusa dani and kince baki yarda nayi kawance ba ,kuma gashi Business dinki baya barinki zama tare da ni ta karashe maganar kamar zatayi kuka "Haba one and only ni kaina ko yaushe tunanin ki nakeyi ,shiyasa nake son na gama harhada komai na dawo da kasuwan cina anan gida ,karki damu Dadyn ki yakusa da wowa ,nasan ze rage miki kewa ok? Ta karashe maganar in a wisfer tone . Tabe baki Rufaidah tayi tace " to dama so nake asamamin wata 'yar aiki "ina Sharifa ko ta dena zuwa ne Momy ta tambayeta "nop kawai dai ina ra'ayin wata ne tabata amsa a takaice saboda sam batajin dadin nisan da Hajia Saudah takeyi da ita,kuma da tayi korafi ta nuna tana sonta ,katse mata tunani tayi da fadin "shikenan,bari zanyiwa me kawo masu aiki magana ta samomiki " No Momy na rigada na samu wata ma, kawai dai nakira ki ne saboda kisani ,shiru Hajia Saudah tayi kamar me tunani se kuma tace "shikenan bye take care ,da ga haka ta datse kiran A bangaren kawayen ta kuwa tunda ta fita suka fara musu kowa yana fadin shi za'a mallakawa wannan yarinyar ,dayar ce me suna Hajia Asabe tace ita idan ma ta samu wannan to kawai ciniki zasuyi da Hajia tabata auren ta domin gidan ta zata wuce da ita kai tsaye suna cikin wannan musun ne Hajia Saudah,ta shigo sedai wannan karon fuskarta a hade saboda bata so ma suga damar da zasuyi mata magana "Hajia nace wannan yarinyar zan mallaka miki ko nawane ,domin ki sadaukar min da ita domin da ganinta ,se tayi dadin makin luv ,kinga yarinyar Masha'Allah kirnjin nan tab da shi ga Dan bakinan wallahi har nafara imagination,yanda zasusha tsutsa gun......"dakata Asabe Hajia Saudah ta katseta cike da fushi taci gaba da magana"me yasa wai ke Sam bakida tunani ko kinsan wacece wannan din to 'yatace Rufaidah wacce kaf itace duniyata ,lalacewa ta bazesa itama ta lalace ba ,saboda haka ,zanmuku alfarma daya ,akwai yaran da nayiwa kaina tanadi ,amma zan barmuku kuji dadinsu banaso wata ta sake yabon surar'yata ,tafada babu alamar wasa a fuskanta Sage sukayi suna kallon ta cikeda mamaki ,shin ko ta mance a tafiyarsu Babu nuna wariya kuma itama ai lokacin da taga 'yar Hajia Larai haka ta kunace seda ta lalata rayuwar yarinyar wanda shine sanadin yanzu yarinyar ma bata 9ja , domin da ta gwane a harkar tace sedai tayi da Jan fata domin sun fi iya luv ,babu kukan da Hajia Larai batayi ba ,amma tanaji tana gani tayi nesa da 'yarta domin tunda ta fahimci mahaifiyarta ma batada tarbiya se ta dena jin maganar ta baki daya kasancewar dama mahaifinta baya raye Hajia Asabe zatayi magana ,Larai ta girgiza mata kai alamar kartace komai ,shiru tayi tare da kitsima abubuwa da yawa ta yanda zata mallaki Rufaida, domin tariga ta kwadaita wa kanta ita kuma tayi alkawari ko ta halin ya se ta samota matsalar dayace sam Saudah bata basu damar sanin familin ta ba ,saboda tana da matukar wayo shiyasa ko yaushe sedai ta nuna musu ai business ne yahada su saboda haka no need ace se sun san komai nata ,duk tunaninsu itadin bazawara ce ,domin duk lokacin da mijjnta ze zo wurinta to bata yarda kowa yazo mata gida ,takanyiwa mai gadi warning akan kowa yazo yace bata garin Sosai Meerah tayi murna dajin Rufaida ta yarda zata dauke ta aiki ,bata damu da komai zata fuskanta ba ,kawai dai burinta ,Hajia Saudah ne ta dauki fansa ,sedai jikinta yayi sanyi tunawa da aunty da tayi ko ya zata dauki al'amarin ,cikeda sanyin jiki ta nufi dakin ta da sallama ta shiga ,se kuma tasamu wuri ta zauna cikeda mutuwar jiki ,dan dagowa aunty tayi ta dubeta ,cike da kulawa tace "ke kam lafaiyarki ,shiru tayi kamar bazatayi magana ba ,se kuma tace " Aunty a musulunci ma an yarda idan mutum ya cutar dakai ,kuma bazaka iya hakura ba to karama dai dai da abunda yayi maka amma yafiyar ita tafi domin Allah ya tanadi wata kofa a cikin aljannah wanda yayi alkawarinta ga wanda yayi hakuri a inda yakeda ikon ramawa ,sedai duk ba wannan bane dalilin,daukar fansa na ba ,sedan na kubutar da 'wayanda zasu shiga komar Hajia Saudah nan gaba ,wayanda take anfani da 'dayar fuskarta na mutunci,tana keta haddin yaransu ,kimun fatan nasara ,domin cikin kwanan nan zan fara shiga gidan Saudah a matsayin 'yar aiki ,banaso na dauki lokaci a gidan ,ajiyar zuciya aunty tayi tace " Allah ya zama gatanki ya kuma tsare miki mutum cinki daga haka bata sake cewa komai ba .sosai Meerah taji dadin goyon bayan aunty da ta samu cikin sauki ,saboda haka ta turawa Fatima text din zata iya fara zuwa ko yaushe ta tambayi Rufaida...... *Comments nd share pls* #follow me on wattpad@damselfeedo #Real@Bazamfaria💘 *INTELLIGENT* *WRITERS* *ASSOCIATION* (On ward together) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* By *FIDDAUSI* *SANI* (damselfeedorh) 🅿️:1️⃣0️⃣ ,,,,,,,,Washe gari Rufaida da kanta ta kira Fatima a waya sosai tashiga mamakin ganin kiranta sedai ba ta nuna fa ,daga can Rufaida tace "Fatima ya naji shiru? Murmushi ya subucewa Fatima ba tare da ta shirya wa hakan ba har seda Rufaida taji sautin shi ,cike da mamaki tace" yadai kike dariya ? Dole ne nayi dariya Fatima wai kinsan yarinyar nan taso ta ganeni"wace yarinya ta tambaya ,don ita har ga Allah batasan akan wacce take magana ba "Mabaraciya ,Fatima tabata amsa a takaice " ok to yanzu ya kukayi da ita " ehhh to kinsan ko cikin talakawan wasu basuda kwadayi da fari yarinyar da mahaifiyar ta kin amincewa sukayi wai ita bazata seda mutunci 'yarta saboda kwadayin abun duniya ba ,shinefa na samu mahaifinta ,na nuna masa irin Alkhairan da zasu samu a cikin aikin nan ,tukuna yayi tsayin daka akan dole se tayi aikatau ,cikeda jin haushi Rufaida tace " wai me suke takama da shi nikaina idan badan saboda na dauki fansa bane me zanyi da aikin ta yanzu ma kawai inaso na koya mata darasine ,idan na fahimta halin uwarta ne ta gado na ganin dede suke da kowanne'dan adam , murmushi tayi mai sauti cikeda jin ita din watace tace " point of correction cox totally akwai distance sosai a tsakanin mu , mabaraciya wacce abunda zataci ma se tayi yawo ta nemo kuma hakan wai iyayenta da ita suka dogara ta zame musu bango ,dole zan nuna mata wacece ni 'yace wacce ko kiran sunan mahaifiyata akayi dole mutum ya natsu domin yasan ta Tara abun duniya despite my father Shiru itadai Fatima tayi tana sauraren ikon Allah ,a ranta take tunanin wane irin girman kai da takama ne ke damun Rufaida,tabbas rayuwar wasu a kwai gyara ,duk da ta ta'allaka hakan da rashin samun rarbiyar uwa da batayi ba ,kowa yasan Hajia Saudah yakuma san irin Alkhairan ta ,da yanda take taimako da son jama'a ko kadan Rufaida bata gaji halinta ba Farar tukunya kenan mai fidda ba'kin tuwo ,Fatima na cikin wannan tunanin ne tani 'kit alamun ta yankee kiran ,bin wayar tayi da kallo tana tunanin shin wace kaddara ce ke kiran Meerah aiki a karkashin wannan da bata gaji mutum ci ba ,tana cikin tunanin ne wayarta ta sake ringing ganin sunan Meerah ya sakata dagawa ,da sauri ,tambayarta Meerah tayi akan yaushe zata fara zuwa " even tomorrow,tabata amsa jiki a sanyaye ,wani irin dadi Meerah taji ,sosai tayiwa Fatima godiya sanann ta yanke kiran Meerah na zaune dakinta tayi tagumi ,da alama tunani takeyi ,shigowar aunty ne yasakata dawowa daga duniyar tunanin ,kallonta tayi tasakar mata murmushi tare da matsawa daga gefe saboda ta samu wurin zama " kinga ba zama ne ya kawoni ba ,aikenki nakeso nayi kasuwa,sedai naga yamma tayi ina tsoron kitafi kiyi zamanki nasan halinki " kai aunty se kace wata yarinya ,da zan tafi na zauna a titi ,kedai kikawo sakon kawai yanzunnan zan dawo Insha'Allah " yawwa to kishirya se ki sameni a 'dakina aunty tafada tana fita dakin ,tashi Ameerah tayi kayan jikinta kawai ta sauya daga riga da wando zuwa bakar jalabiya sosai tayi kyau ,kamar ba Meerahn da na Sani ba saboda sak ta fito yar gayunya harta yane kanta da dan karamin vail na rigar sekuma ta sauya zuwa hijab red colour Masha'Allah Allah ,tayi kyau sosai abunda ,cikeda na tsuwa ta shiga dakin aunty ,sakin baki aunty tayi tana kallonta har seda tayi kasa da kanta don taji kunyar kallon da aunty ke binta da shi Cikeda xolaya Aunty tace " Masha'Allah Meerah kinganki kuwa ,idan a hanya na ganki ai bazanxe wannan Meerah ta bace tafada tana dariya ,Dan turo baki Meerah tayi tace" idan da bansan halin aunty na ba da se tafasan kai ,bani sakon nidai natafi ,dariya kawai Aunty tayi ta dauko kudin sakon tabata tare da fada mata abunda zata siyo ,sallama tayimata sannan ta tafi Adaidaita sahu ta shiga kasancewar akwai dan tazara tsakanin su da kasuwa ,cikin natsuwa tagama siyan duka abunda Aunty tace ,haka ta riko kayan ta nufi titi don samun abun hawa 'a can tsallaken titi ta hango wani mutum yawuce yama tallan a agwalima ,hannu tafara daga mishi alamar yatsaya sedai da alamu sam be kula da itaba ,ganin da tayi kamar babu motorn da ze wuce kusa yasakata saurin tsallakawa ,sedai tun kafin takai tsakiyar titi ta sake duka kayan hannunta sakamakon wani uban horn da yacika kunnen ta duk tabi ta rude ta kasa yin gaba ta kasa yin baya ,sedai tayi tsaye tare da saka duka hannunta biyu ta toshe kunnen ta ,fitowa mutumin da ke cikin motorn yayi ,fuskar shi a hade da alama tabashi haushi sedai kai tsaye bazaka fahimci hakan ba ,tana nan toshe da kunne sedai taji anja hannunta ,anyi gefe da ita cikeda mamaki ta dago dan ganin waye ,sedai har yayi gaba abunshi yana kokarin shiga motorn shi "am sorry ya tsinkayi siririyar muryarta wacce ke nuna har yanzu acikin tsoro take ,dan waigowa yayi sedai karaf idonsu yahade cikin na juna ,bin junan su da kallon sanin suke sedai sun kasa tuna a ina sukasan juna " she damn cute ya furta can kasan makoshi ,saurin janye idonta kanshi Meerah tayi tafara tattara kayan ta da suka watse.... ,,,,,,Harhada kayanta tayi batare da ta sake kallon inda yakeba ta tsayarda napep ta shiga, bin Napep din yayi da kallo harse da ta bace wa ganinsa tukuna yatayarda motorn shi ya wuce. Cikin Napep ma Meerah se tsaki takeyi se yanzu ne takejin haushin rashin siyan agwaluma da batayi ba Washe gari tunda Meerah tagama sallah takasa komawa barci,saboda ta matsu gari ya waye Fatima ta zo su wuce ,tanan zaune har 8:00am bataga Fatima ba hakan ne yasakata daukar wayarta ta kirata ,cikin bacci Fatima taji karar wayarta ,dan tsaki tayi ganin an katse mata baccinta ,idonta a rufe ta kai wayar a kunne "Hello tafada cikin murya irin na masu baci " kut ,Meerah tafada cike da jin haushi " amma wlh Fatima ke yar wulakanci ce amma dai kinsan jiranki nake ko ,da sauri Fatima ta tashi tana duba agogo ,waro ido tayi tare da Fadin " am sorry our head girl,wlh bansan lokaci yatafi hakan ba ,tsaki Meerah tayi batace komai ba ta kashe wayar sa sauri Fatima tashiga toilet wanka tayi tukuna ta fito ta shirya ,zuwa tayi ta samu Momynta tayi mata sallama akan zata tafi gidansu Meerah ,fatan dawowa lafiya kawai tayimata ,saboda tasan wacece Meerah da kuma shakuwar da ke tsakanin ta da Fatima ,saboda ma nemanta da Fatima taitayi ne bata sameta ba yasakata hakura ,ranar nan da Meerah tazo kuwa ,har dare labarinta Fatima kebaiwa Momy sedai tace "yanzu Meerah ta sauya ba kamar da ba ,a da Meerah irin yaran nan ne masu kiriniya shiyasa kaf a school dinsu babu wanda be santa ba gashi tanada kokari ,kuma ta iya zama da mutane hakan ne yasa kowa yake kaunarta. duk da kwatancen da Meerah tayiwa Fatima,amma seda ta sha tambaya kafin tagane gidan su kasancewar a lungu yake ,kuma unguwar ba wurin zuwanta bane ,da sallama dauke a bakinta ta shiga Aunty da ke kitchen ne taji ana sallama lekowa tayi don ganin waye ,kallon rashin Sani tabi Fatima da shi , murmushi tayi tace " ina kwana? Itama anuty amsa ta tayi cikin sakin fuska,zata tambayarta sega Meerah ta fito , da sauri Fatima ta rungumeta tana fadin "on my kneel head girl,dariya sukayi dukansu ,aunty naganin haka ta gane Fatima kawar Meerah ce ,saboda haka takomawarta kitchen dan karasa abunda takeyi. Kama hannun Fatima Meerah tayi ,suka shiga daki ,sedai sosai take ganin mamaki hadi da ayar tambaya a idon Fatima ,sharewa tayi tace " ko so kike tace tafasa son ' yar aikin ,dariya Fatima tayi tace " a yanda xuciyarta take cikeda son wulakanta ki ,banajin zata hakura ,amma nikam Meerah meyasa kika zabi to zarta kanki a matsayin yar aiki? Wai ina ya Maryam wai? Dan danan yanayin Meerah ya sauya ,idon ta na kawo kwallah " am sorry Meerah bansan zakiji haushin tambayar ba ,girgiza mata kai Meerah tayi tace" Fatima shin ganin yanda rayuwa ta mayar dani ma bazaki gane cewa komai ya sauya ba ,banda kowa a duniyar nan yanzu ,se wannan matar itace ta mayemin gurbin dangina ,Fatima idan kana duba rayuwa zaka gane kaidin ba kowa bane ,yanzu dai gani Ameerah Farook Head girl da ake alfahari da ita a school 'yargatar da kowa ke burin sakata farinciki Ummina ,Abbanah, yayata mafi soyuwa ,amma gashi yau na wayi gari banda kowa ,burin yayata ya rushe na son ganin nazama cikakkiyar Birrester,ta karashe tana zubar da kwallah ,sosai tausayinta yakama Fatima , hakuri kawai ta bata ,duk da tanason tambayarta dalilin mutuwar Maryam sedai bata so tasake sakata kuka ,kiran aunty ne yasakata,tashi ta fita , kallo daya aunty tayi mata ta gane kuka tayi " ki dauki breakfast dinki ,tafada tana daukar nata tayi ficewa ,cikin mutuwar jiki taaniye jug din kunun agaban Fatima sake fita tayi segata ta dawo da plate din alale,tunkafin ta karasa ajiyewa Fatima ,ta janyo cup ta zuba kunu cikin jin dadi tace " kamar kinsan wlh banci komai ba ,ashe da rabon nazo nasha favorite dina kunun tsamiya ,sosai kuwa tasha kunun hakan ba karamin dadi yayiwa Meerah ba ,don batayi tunanin zatasha ba ,seda suka koshi ,tukuna Meerah ta tashi ,tube kayan jikinta tayi ,ta fiddo wata kodaddiyar atamfa ,duk ta cimuimuye da alama ta dade cikin tsomakara Kallon mamaki Fatima kebinta da shi ,cikin lokaci takoma kamar irin mutanen nan ,da talauci yayiwa kanta 'bata sha mamaki ba seda taga ta yafa wani gyale kodadde irin pashminar dinnan da akayi yayi can da " mutafi tacewa Fatima " Haba Meerah me kikeyi haka kinkuwa sam wane irin gida zamu tafi ,ai seki saka Rufaida korarmu " kar ki manta ,fa Mabaraciya ce ke gabanki,zamu tafi ne amatsayin yar aiki bawai kawarta ba ,kuma kora bana tunanin haka daga wurinta domin bawai saboda nayimata aiki ta daukeni ba ,sedan ta wulakantani,so na fison taganni a wulakancen ,jinjina kai Fatima tayi alamar gamsuwa . Seda ta shiga dakin aunty tace" aunty kimun fatan nasara zamutafi " to Ameerah rabbi ya dafa miki ,da amen ta amsa tana jin dadi har cikin ranta ,sun dade sosai abakin titi kafin suka samu Napep din da zata kaisu unguwar Knocking sukayi me gadi ya leko ,binsu da kallo yake ,yagane Fatima ,itace wacce ke zuwa wurin Rufaida, sedai mamakin ganin ta yake tare da wannan da batada banbanci da mahaukaciya ,gaisheda Fatima yayi yana bude mata kofa ,shiga tayi Meerah nabinta da a baya " ikon Allah yafada cikin xuciyar shi ,ga yarinya kyakkyawa ,ta bugu da jarida,amma da ganinta ta hadu da jarabtar ciwon haka ,ga kuma talauci domin da gani wannan tana cikin ciwon rashi Tunda suka shiga gidan Meerah takebin harabar gidan da kallo yananan yanda ta sanshi,sedai sabon fenti da akayi " dallah malama zaki fara kauyanci tun bamu shiga ciki ba ,Fatima tafada cikin sigar xolaya ,murmushi kawai tayi wanda da alama na yake ne ,cigaba da tafiya sukayi se gasu sun bayyana a cikin wani falo na alfarma ,fadin kyau da tsarinshi bata lokacine ,zama Fatima tayi akan daya daga cikin kujerun falon ,itama Meerah ta samu daya ta zauna " sannu da zuwa Hajia me aiki ta gaisheta ,cikin sakim fuska Fatima ta amsa ,kifadawa Rufaida ina jiranta,da "to ta amsa,bata dade da tafiya ba segata tadawo tace " tana zuwa ,andauki tsawon 10 minutes,se alamun saukowar Rufaida daga stairs sukayi " tun kafin ta karaso suka tsinkayi muryarta tanafadin ......... **Magana ta gaskiya mutanen Group ɗina zan Dena yi muku posting,se nake ganin kamar labarin be karɓu* a *wurinku ba ace bb wacce zata iya yin comment,ku gyara idan kunaso ko na* *komawats* *Wattpad dama asalin labarin nasu ne* Comments nd share #Vote and follow me@ damselfeedo #Real#Bazamfaria *INTELLIGENT* *WRITERS* *ASSOCIATION* (On ward together) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* By *FIDDAUSI* *SANI* (damselfeedorh) 🅿️:1️⃣1️⃣ ,,,,,,,Kuskure mafi girma shine na riski kaskantacciyar yarinya zaune a inda nake zama ,tunda Rufaida tayi wannan maganar Meerah ta fahimci da ita take ,cikin sanyi jiki ta zube kasa,cikeda da isa Rufaida ta karaso cikin falon ,seda ta samu wuri ta zauna tukuna ta kalli Fatima tana wani yamutsa fuska tace " ke kam Teemah kincika jajume jajume ina kuma yau kika samo Mahaukaciya? Tayi maganar cikeda wulakanci ,sosai kalmar ta shigi Meerah wanda hakan yasakata dago ido da sauri ta kalli Rufaida,sedai saurin mayar da kanta tayi akasa ,saboda bataso ta fahimci komai. Murmushi Fatima tayi tace " she's the one, blinking ido Meerah tayi mata alamar bataso ta nuna taganeta ,saboda kar yarinyar ta canja ra'ayi ,shiru Meerah tayi tana saurarensu Fatima kamar yanda naji kince kina neman 'yar aiki to gata na samo miki ,cikeda hargowa tace "me kike nufi badai wannan me kala da mahaukatan ce zan dauka aiki ba ,wannan ko ruwa ta taba ai bazan iya shan suba kidubeta fa " aa Rufee bazamuyi haka ba ,ko ba komai yarinyar ,iyayenta ne abun tausayi ba ita ba ,suna fama da ciwon talauci " And so? Ko nice na saka musu talaucin ,daga ganin iyayenta ,basu san me sukeyi ba tunda har zasu iya turota aiki a irin wanann yanayin,cikin tsawa Meerah tace " karki kuskura 'yarnan zan iya daukar komai amma banda cin fuska ga sanyi idaniya ta ,iyaye da kike gani sunfi karfin to zarci ,tana gama fadar hakan ta tashi da niyar fita ,sedai a cikin xuciyarta addu'ah take Allah yasa Fatima ta tsaidata ,domin batasan da wannan plan dinba ,har tafara taka kafarta ta tsinkayi muryar Fatima tana fadin " fitar da zakiyi shine sakaci na karshe da zakiyi da damarki ,idan har da gaske kike iyayenki sanyin idaniyarki ne to kuwa tafiya bata kamakiba domin kinsan yanda suka kwallafa rai a wannan aikin naki ,suna ganin kamar wata mafita ce Allah ya kawo musu na fita daga kangi yunwar da kuke fama dashi ,kinada kanne kanana ,dukansu yanzu ,burinsu akanki yake be kamata mai nema yarika xuciya ba . Shiru Rufaida tayi tana saurarensu,ita sam hankalinta be kam maganar Fatima kawai tunanin irin xuciyar yarinyar takeyi ,tayi zaton ,komai zatayi mata bazata tanka ba saboda ,zafin talauci kwafa tayi tana ayyana irin tozarcin da zatayi mata ,jiki a sabule Meerah ta dawo ta zauna ,tana sauke ajiyar zuciya domin batayi tunanin Fatima zata iya yin wanan tunanin ba , seda Rufee tayi wani irin murmushi wanda itakadai ta barwa kanta sani manufar sa tukuna tace " Temah ,idan zata iya kiyaye duka sharuddan da zan gindaya mata ,kallon Meerah Fatima tayi tace to kinji ,cikeda dakewa tace" ina saurare Na farko dai ni banda 'dakin da zan ajiyeki , bawai kuma saboda babu dakin a gidan bane sam sedai baki can canci ki zauna ba ,na biyu dole 7:00 yayi miki a cikin gidannan ,saboda 8 Nake tashi nayi sallah to kafin nashiga bayi ina bukatar ki tsaftace shi, se abu na karshe ,gada kiyarda yunwar iyayenki yasaki tunanin,daukar abincin gidan nan kitafi dashi koda kuwa an rage ne ,idan kika kiyaye wanan shikenan kuskure musu kuwa ,hmmm takarashe tana lumshe ido ,cikeda rashin damuwa Meerah tace " indai zaki kiyaye biyana hakkina ai wanan ba matsala bane ,jin amsarta yasaka Rufee dagowa ta dubeta ,sosai take mamakin jinkai irin na yarinyar ,kiran Larai wacce ke mata aiki tayi ,cikeda ladabi tace " Hajia gani ,kallon mamaki Meerah tabi Larai da shi ,idan aure kauye tayi kusan tahaifi Rufaida,amma gashi tana kankantar da kanta gareta " Rabbi ka kara rufa mana asiri tafada cikin xuciyarta " ki nuna mata dakina ta gyara komai kafin nazo ,tun kafin Larai tayi magana Meerah ta tashi binta tayi ,seda suka fara taka steeps tukuna ta juyo cikin sa'a kuwa sukayi ido biyu da Fatima ,kashe mata ido tayi tare da jinjina mata hannu alamar godiya , murmushi kawai Fatima tayi mata ,daga haka ta dawo kan Rufaida " Nikam Rufee wai yanzu wane irin horo kike tunanin zakiyiwa yarinyar nan ,saboda da alama tanada jin kai "hararar ta Rufee tayi tace, malama ina da zan dauki matakin kece kika hana " haba taya zan hana baki fahimceni ba kenan ,kinsan dalilin da yasa na sanyayar mata da jiki saboda kar ta tafi? Bata jira amsar Rufee ba tacigaba da magana "to saboda nayi miki alkawarin se kin wulakanta ta kamar dai yanda kikayi alwashi kuma kema nasan kinason haka ,matsalar da aka samu ,saurin fushi dakikayi da wannan nayi anfani na tabbata komai zakiyi mata bazata bar gidannan ba saboda tana kaunar iyayenta kuma tana tausayinsu ,idan tabar gidan nan shikenan duk wani Hop nasu ya lalace,kinga dole zatayi hakuri ko badan saboda itaba ,domin iyayenta Lumshe ido kawai Rufee tayi "amma yanayin da take magana ne idan kin kula kamar ba na sauran yayan talakawa ba,ni se nake ganin kamar tanada jin kai " karki damu da wannan ,haka wasu yayan talakawa suke idan kika ga suna daukar kai seki zata sudin wasu ne ,ajiyar zuciya Rufaida ta sauke tace " shikenan Teeamah na gode bari na koma bacci nakeji ,kallon mamaki tabita da shi kamar ba daga baccin ta taso ba ,amma a zahiri murmushi tayi tare da fadin " shikenan nima bara na wuce Mamana tana jirana ,dan ya mutsa fuska Rufaida tayi kamar bataji dadin furucin Teema ba bata dai ce komai ba ta tashi sukayi sallama. Cikin ƙanƙanin lokaci Meerah ta gayara duka rooms ɗin ,bakin wani da yake a rufe ta dawo ,tsaye tayi tana ƙare wa ɗakin kallo cikin zuciyarta take ayyana cewar shine ɗakin Hajia Saudah ,ɗan zagayawa tayi inda taga window,sedai a rufe windown take ,motsin da tajine kamar ana taka steps yasakata barin wurin da sauri ,kallon tuhuma Rufee tabita dashi ƙasa tayi da kanta tace " na kammala ,tsaki kawai tayi mata ta taɓa ta tayi shigewarta ,da kallo Meerah tabita ,tana nemamata shiriya ga Allah,dan Allah yayi ka mai kuɗi bayana nufin kafi kowa bane . Rufaida na shiga ɗakinta taji wani sanyi da ƙanshi ya bugeta babu shiri tafaɗa kan gado tana lumshe ido a zuciyarta mamaki take ya'akayi wannan villager ta iya gyaran ɗaki har haka gashi bata wani ɓata lokaci ba tayi mata aikin da ko Larai da take babba bazata iya irinshi ba ,taɓa baki tayi tace " ko da yake dagani tasaba aikatau . Meerah kam tana saukowa ,ta samu wuri a falon ta zauna ganin shiru shiru bata fitoba yasakata sha'awar zuwa haraban gidan ,tana tafe tana ƙare wa gidan kallo ,batayi aune ba taji tayi karo da mutum,cikeda tsoro ta ɗago don gudun kar kowaye yayi mata rashin mutumci tunda ta kula kamar halayyar ƴan gidan ne "ke? taji yafaɗa yana nuna ta ,itama zare ido tayi saboda ta ganeshi mutumin nan ne da tataɓa yaɗuwa dashi kasuwa " me kikeyi a gidanmu ? Tambayar da yayi mata kenan,murguɗa masa baki tayi zata taɓa shi ta wuce ,fixgota yayi yace " bakiji me nace ba ? Cike da jin haushi tace " aikatau ,shiru yayi yana kallonta ,bece komaiba ya saketa ,raɓashi tayi ta wuce fasa zuwa balcony ɗin tayi tadawo falon ta zauna da kallo yabita ,tabbas yasaka wasi-wasi akan yarinyar ,da fari tazo gidan amatsayin Mabaraciya ahaka yaganta ,se kuma ya ganta a hanya a matsayin cikakkiyar me gata ,a yau kuma ta dawo gidansu amatsayin ƴar aiki,anya kuwa yarinyar nan Mabaraciya ce kodai anturo ta ne leƙen asiri" i will find it out ,yafaɗa yana shiga falon shima a falon ya ganta raɓe gefen kujera ,bece da ita komai ba ,Larai da yaga tafito ya kalla yace " ke kiramin Rufaida , kusan a tare suka sauko itada Rufaida ,tunda ta hangoshi ta washe baki,cikeda jin daɗin ganinsa tace " Welcome MM ,shima Murmushi ya mayar mata yace " tnz ,haka kike zaune a ɗaki ke kaɗai instead of ko ƴan aikinnan kizauna kuyi hira ai sa ragemiki kaɗaici ko? Wane irin kallo tabi Meerah da sam tanuna hankalin ta baya kansu " yanzu Yaya saboda banda hankali se na zauna cikin ƴan aikin da sukecin abinci a ƙarƙashina na sakasu aikin da duk na gadama ,kuma zan iya marinsu idan suka kuskurewa umurni na ,amma duk da haka kake cewa wai nayi hira dasu? God forbid,never dead my body ,girgiza kai kawai Mu'aiseen yayi cikin zuciyarshi yake faɗar " yuh won't ever change ,a zahiri kuma tashi yayi tsaye yace " to ni zantafi dama fita zanyi nace bara na leƙoƙi tunda ke kinfi ƙarfin zuwa inda mutane suke "afuwan yaya ,harzaka tafi ko lemu bakasha ba ,laluba cikinsa yayi yace " don't worry am ok " ok to mutafi na rakaka,haka suka jero suna tafe suna hira ,itadai Meerah mamaki yakasheta ashe dama tana dariya lallai tafaɗa tana ci gaba da kallon tv,tana nan har Rufee tazo ta wuce ta,kallon agogon falon tayi taga har lokacin sallah yayi,inda taga Larai ta shiga tun ɗazu nan tabi Sega ta cikin kithen,sannu da aiki tayiwa Larai kafin ta tambayeta inda zata samu ruwan alolah,da sakin fuska Larai ta nuna mata wani coridor tace " akwai bayima acan idan zaki zagaya,Murmushi itama tayi tace " Nagode tare da bin hanyar seda tashiga toilet tayi fitsari tukuna tayi alwala ,a ɗan gefen wurin ta shinfiɗa kallabinta ta tayarda Sallah,tana idarwa ta dawo ciki zaman jiran tsammani ,ganin har kusan ƙarfe 4 Rufaida bata sauko ba ga kuma yunwa da takeji se kawai ta yanke shawar tafiya gida tunda dai ta kammala ayyukan ta to bataga dalilin zamanta ba kuma,wurin Larai taje tayi mata sallama ,kafin ta fito ta kama hanya ,koda ta shiga gida ana kiraye-kirayen sallar la'asar,a matuƙar gajiye tashiga gidan Aunty da ke zaune tana jiran dawo warta ta tareta da sauri tanayi mata sannu Ruwa tafara kawo mata girgiza kai tayi tace " Aunty ai se cikina ya ƙulle me kika dafa mana yau? Narasa me zan dafa shine kawai na yimana ɗan wake ,washe baki Meerah tayi tace," kin kyau ta min kamar kinsan nayi marmarin sa bani naci cikina har kukan yunwa yakeyi ,tashi aunty tayi ta kawo mata ɗan waken aikuwa ta hau ci kamar Mayun waciya ,seda tazo ƙarshe Aunty tace " gaskiya Ameerah ki canja wata shawarar dan bazaki sake komawa aikin nan ba ,a firgice ta saki sauran ɗan waken da yake hannunta tace " haba Aunty kenan duk wahalata tatafi a banza kenan seda nafarajin ƙanshin nasara shine zakice na dena ,koda a ce Rufaida zata riƙa yanka nama na ne zan jure matuƙar zan haɗu da muguwar matar nan Hajia Saudah....... #Real@Bazamfaria *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:1️⃣2️⃣ dafa kafaɗarta Aunty tayi cikin sanyin murya tace "Meerah bawai ina so na hanaki ɗaukar fansan abinda akayi Miki bane ,saboda addini ma yabamu wannan damar idan har aka cuceka kuma kaga bazaka iya yafewa ba to ka rama daidai da yadda akayi maka ,sedai kituna irin tanadin da Allah yayiwa masu yafiya musamman a inda sukeda halin ramawa, Meerah inajin tsoron faruwar wani abu gareki Hajia saudah da kike gani ba ƙaramar mace ba kuma mijinta ma babban mutum ne na tabbata koda za'a kamata da lefin fasa kauri da yara mata tofa babu wani hukunci da zata fuskanta ,domin su sukeda doka , Allah ne kawai xe iya hukunta su bawai dan'adam ba musamman ke mace karama me rauni ,karkiyi wasa da rayuwar ki bamuda kowa se Allah. Shiru Meerah tayi tana sauraren Aunty har seda tayi shiru ,alamun ta gama maganarta,murmushi tayi harseda fararen haƙoranta suka bayyana ,cikin salon maganarta tace " Aunty naji daɗi da kika ce Allah ne ce iya hukunta ,ki fahimceni bawai inason yaƙar ta bane ko kuma burin fansa ne kawai a gabana ba , a'a inaso ne na nuɓutar da sauran yaran da take ƙoƙarin halakarwa na kuma bayyanar da ɓoyayyiyar fuskanta wacce take cin amanar addini ,mutane da yawa suna yabonta akan kirkin ta har takan ɗauke wasu daga cikin yaran marasa ƙarfi da sunan zata tallafi rayuwar su wanda babu wanda yasan me take sakasu sunayi ,kasuwanci takeyi dasu Saboda haka temako ɗaya nikeso kiyimin Aunty shine kitayani da addu'a Allah yabani ikon cin nasara akanta" tana gama faɗar haka bata jira cewar Aunty ba ,tayi shigewar ta ɗaki, girgiza kai kawai tayi saboda tasan halin Meerah da naci akan bu tunda har tayi niyya to babu wanda ya isa ya dakar da ita. Washe gari tunda tayi Sallahr asuba bata koma bacci ba dan haka tafita tayi share² sannan tayi wanke² seda ta gama tukuna ta shiga wanka ,bata ɓata lokaci ba saboda saurin da takeyi kar ta haɗu da rashin mutuncin Rufaidah ,yau kam doguwar rigar atamfa ta saka babu lefi da ɗan haske ta duk da ta koɗe amma tafi kayan jiya haske ,ko mai bata shafawa jikinta ba ta ɗauki hijabinta tsoho shima ta saka ,a bakin ƙofa ta haɗu da aunty tana shirin shigowa ɗakin ,ɗan matsawa tayi daga gefe tana murmushi ta gaisheta " bade har zaki tafi ba gashi na makara daga na gishingiɗa bacci ya ɗaukeni" murmushi ta sake yi tace " karki damu Aunty ,ai dama za'a riƙa bani abinci a can yanzu idan nace na tsaya zanbata lokaci ,ga yarinyar batada kirki"to shikenan kide kula dan Allah ,kikama mutuncin ki kuma Allah ya kiyaye se kin dawo "Insha'Allah Aunty Nagode" daga haka ta fita gidan , cikin natsuwa take tafiyar ta kamar yadda ta saba seda tayi nisa sosai kafin ta samu a caɓa ,ka san cewar safiyace sosai,unguwar da xe kaita ta faɗa masa ,babu ɓata lokaci tahau suka tafi. Koda ta kai sa sashen su Rufaidah a rufe yake alamar bata tashi ba kenan ,tasan ko tayi knocking ba ji xatayi ba saboda haka ta samu wuri daga gefe ta zauna ,takai kusan 30 minutes,kafin taji maganar Larai a kanta ,ɗagowa tayi tana kallonta " Fatima me kikeyi anan baki shiga kin fara aikinki ba?"instead ta amsa mata se tayi murmushi tare da gaisheta, amsawa tayi tana sake maimaita tambayar " wlh Aunty Nazo naga kofar a rufe shine na tsaya nan kafin a buɗe" Kama hannunta Larai tayi tace " to ai tanan baya zaki shigo ,mutafi kina ɓata lokaci ,bakisan halin me gidan bane"Meerah batace komai ba tabi Larai suka shiga ,tsaye tayi tana tunanin inda zata fara gyarawa ,can dai tayanke shawarar fara gyaran falo kafin fitinanniyar can ta tashi ,se ta shiga ta gyara mata ,sunan da ta sakawa Rufee kenan. Seda ta tabbatar da ta gyara ko ina a downstairs,tukuna ta kai dubanta ga agogon da ke manne a bangon falon karfe 8:30 ya nuna mata ,a fili ta furta " ko ma tayi sallah? sedai tunanin batada me amsa matane ya sakata nufar kitchen wurin Larai " sannu da aiki Aunty" murnushi Larai tayi mata " harkin kammala gyaran kenan " ehhh iya kasanne da ɗakunan da ke ciki ,ina tsoron na haura sama ne bansani ba ko bata tashi bacci ba" cab!ai se 10 zata tashi " taɓe baki Meerah tayi tace " to bara na tayaki aiki kafin ta tashi" a'a wlh da kin barshi ai ma na kusa kammalawa,kunun gyaɗarnan ne kawai yayi saura "ehhh ai ko wanke² ne se nayi Miki ,naga kinyi abincin kashi²,hala duka gidan ke kike musu a binci? " Hmmm ko ɗaya Meerah kinsan musu kuɗin nan sam basu san tattali ba duk wannan da kikaga nayi na Hajia Rufaidah ne ,yanzu ma idan ta gadama zata iya cewa duk babu abinda yayi mata ,sedai na canja wani" cike da mamaki Meerah ta kalli Larai tace " kuma se kin sake ɗin? "to yarnan zamanta nikeyi a gidan nan fa dole na canja idan tace beyi mata ba" can!amma wallahi....bata karasa ba sakamakon tsawar da sukayi from no where,cikeda rashin mutunci Rufaidah tace... "Larai badai abincin da zanci bane kika bari wannan me suffar aljanu ta taɓa?" A'a ranki ya daɗe yanzun nan ta shigo ma har na kammala komai" itadai Ameerah tsaye tayi tana binsu da ido musamman Larai da jikinta har shecking yake tsabar tsoron Rufaidah,wani dogon tsaki taja tana maida idonta kan Meerah a wulaƙance tace " shishigin ki babu abinda ze ƙara Miki se tsana a xuciyata,idan ma ba kinraina ni bane har yaushe zakizo baki jira na tashi bacci kin gyara min ɗaki ba ,kishigo nan kina abinda ba'a saka ki ba ,ok nasan saboda kwaɗayi kikayi wannan ko wato agama ki kwasa kikaiwa cima kwance iyayenki ko,su sun zauna sun turoki aikatau wayasani ma ko da shegen kyan nan naki zasuyi anfani kun zata ko akwai maza a gidan nan ,to ahir ɗinku ko munada maza sunfi ƙarfin matsiyata irinku"ta ƙarashe tare da kafe Meerah da ido dan ganin duk wannan maganar da ta faɗa mata murmushi ne kwance a fuskanta kamar ma bata fahimci zagin da takeyi mata ba ,ganin tayi shiru ne Meerah ta raɓa zata wuce ta batare da ta furta komai ba , da sauri Rufee ta fizgota ta dawo baya " Who dere you ina magana zaki wuce ,wato kam ga Mahaukaciya ko?nan ma shiru Meerah tayi tana kallon ta kamar bazatayi magana ba se kuma tace " Ai bansan amsar abinda kika faɗa kike nema ba shi yasa nayi shiru ,amma tunda har kin buƙaci haka inaso kisani ,duk yadda iyaye suke sunan su iyaye, Bara na tambayeki menene ma'anar iyaye? nasan baki sani ba saboda bakisan daɗin su ba ,abinda kika sani kawai ,kinada buƙata abaki kuɗi kiyi ,anfaɗa Miki komai ne kuɗi keyi akwai farin cikin da kuɗi bazasu baki ba ,amma kulawar iyayenki kawai ya wadatar dashi ,kamar yadda kika ce iyayena matsiyata ne to ina so ki gyara kalaminki ,domin mu arziƙin imani kawai da Allah yayi musu ya ishemu alfahari ,kyau da kike magana kuma ,naji daɗi tunda duk rashin sonki gareni ,idonki be rufe ba har seda ya tabbatar miki da Ni ɗin me kyau ce ,Kinga akwai yiyuwar idan gidan da Nazo babu maza to matan ciki su taya ko? Cikin zafin rai Rufee ta ɗaga hannu zata mari Meerah da sauri ta kauce ,tana dariya ta fita daga kitchen ɗin Ba Larai da tayi mutuwar tsaye ba hatta Rufee ta kasa motsi ,babban baƙin cikinta a gaban Larai Meerah tayi mata wannan iskancin , lalai dole ne ta ɗauki mataki akan ta ,amma zata fara kiran Fatima ta sheda mata kafin suyi shawarar irin tozarcin da zasuyi mata ,dan tayi alƙawarin se tayi nadamar zuwanta duniya. Meerah kam xuciyarta wasai taketa gyaran ɗakin duk da wani ɓangare na xuciyarta na cikeda tsoron kar Rufee ta koreta, tun kafin ta fara abun da ya kawota ,gashi ma ko maganar Hajia saudah bataji anayi ba bare ta saka ran ganinta ,haka dai ta samu ta kammala komai har toilet ta wanke mata se kanshi ke tashi a ɗakin ta janyo mata ƙofa ta rufe ,har zata sauka se takai dubanta ga ɗayar ƙofar dake rufe ,tanason ta shiga ɗakin duk da zuciyarta na faɗa mata cewar ɗakin Hajia saudah ne ,jin kamar za'a hauro sama ya sakata saukowa da sauri ,sedai a mamakinta Rufee bata falon. More comments more typing Idan har comments ɗin ku ya burgeni to zakuci gaba da samun Mabaraciya ko yaushe Insha'Allah Vote and follow me Dan Allah Real Bazamfaria❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:1️⃣3️⃣ Fitowa tayi waje dan tsoron ta zauna falon kuma tayi lefi ,wurin wasu flowers ta samu ta zauna ,tunanin halayyar Rufee kawai takeyi ,wai dama haka wasu masu kuɗi ke rayuwa sam basu ɗauki talaka a bakin komai ba ,to me ke sa suna haka gata ko rashin tarbiyya? Kai gaskiya dai rashin tarbiyya ne meyasa mu lokacin ko masu yi mana aiki Ammi bata yiwa tsawa bare har mu muyi musu ,koda haline kowa da irin nasa"tayi nisa sosai a duniyar tunani har batasan da tsayuwar mutum akan ta ba,Mu'aiseen da tun da ta zauna yake wurin yake kallonta ganin kamar tayi nisa a tunani shine ya ƙaraso ,amma duk da haka bata san da tsuyuwarsa,ƙura mata ido yayi yana nazarin ta,be san me yasa zuciyarsa ke zargin yarinyar ba sam be yarda da ita ba ,gyaran murya yayi ,da sauri ta ɗago kanta ta dubeshi ,a jiyar zuciya ta sauke kuma se ta haɗe fuska ta raɓashi zata koma ciki "me kike tunani haka har Nazo baki sani ba? "Batare da ta waigo ba tace masa " Babu kawai taci gaba da tafiyarta,shima tafiyarsa yayi dama fita zeyi se ya hango ya ta fito shine yazo wurin ɗakin Larai ta tafi ,dan bata so ta sake haɗuwa da Rufee har ta bar gidan ,a zaune ta sameta tana ninkin kaya da alama daga shanya ta kwaso su ,ganin yadda Larai ke binta da ido ne yasa tayi murmushi,tana yiwa kanta mazauni tare da faɗin " Aunty har kingama aikin kema? Ganin Larai batace komai bane yasaka ta faɗin " lafiya dai? Ajiyar zuciya ta sauke tace " Kinkuwa san ganganci da kika yiwa kanki bana tunanin zaki ci gaba da aiki gidan nan ,dan wlh kinci Sa'a Hajia bata nan da se ta saka an wulaƙantaki tukuna ta koreki ,saboda tana matuƙar son Hajia Rufaidah,Sam batason ɓacin ranta amma naga kin dage kina mayar mata da magana yau ba ke ba harni nasan se ɓacin rai ya shefeni dan a fusace tafita gidan nan " ayya Aunty to miye lefina itace fa ta buƙaci na bata amsa ,shine ni kuma ba bata " cab! amma dai bakisan wacece ita ba ko? gyara zama Meerah tayi cike da rashin damuwa tace " yawwa faɗa min ko ita ɗin wacece Kinga se na kiyaye gaba" Rufaidah da kike gani su biyu ne a wurin Hajia saudah yayarta tayi aure shekara biyu kenan da suka wuce ,kaf a duniyar nan bana tunanin akwai abinda Hajia saudah keso fiye da Rufaidah, duk kuɗin da kikejin ana faɗar me gidan nan yana dasu to Hajia ta fishi saboda ita ɗin irin matan nan ne da basu dogara da dukiyar miji ba sosai take neman nata gashi tana te mako sosai shiyasa takeda jama'a don kuwa idan taxo garin nan zakiga ko yaushe gidan cike da jama'a sedai tanada isa ita ma kamar yadda kika ga Rufaidah banbanci shine ita bata wulaƙanta talaka amma kuma a gabanta Rufee xatayi wulaƙancin bata cewa komai bansani ba ko saboda son da takeyi mata ne Da ido kawai Meerah take bin Larai ganin yadda take yabon kirkin Sauda , murmushi tayi tace " Allah sarki kice ita tana da kirki ni har najima da tana nan kila da zamu ɗan fi samun alkhairi ko" sosai kuwa gaskiya tana da Alkhairi base kuɗin aikin ka take baka ba kuma idan zata koma haka zata baka kuɗi da yawa tace kayi mata addu'a" cike da jin daɗin labarin Larai Meerah tace " to wai ita wane irin business takeyi haka?shiru Larai tayi kamar me tunani zuwa can tace "to gaskiya dai ban sani ba ,amma dai ko wane irin business ne nasan babbane kam shiyasa bata iya zama anan ,mijinta yayi har ya gaji mafi yawancin lokaci ma idan Kinga tazo to tana neman masu tayata raba kayanne dan tana ƙorafin ma'aikata sunyi mata kaɗan ,saboda hidimar raba kaya wai idan sun iso ,shiyasa ma kike ganin bata aje masu aiki anan da yawa da tazo taga me aiki se tace zata tafi da ita can wai acan tafi bukatar su ,saboda jigila"kiran da Rufaidah ta ƙwallowa Larai ne yasakata tashi da sauri dan amsa kiran.ajiyar zuciya Meerah ta sauke "kenan idan ina zama da Larai zan ƙara fahimtar wasu abubuwan ,lalai Hajia saudah ta cika shu'umar mace ,wato ta killace ta ta yar a gida tana kai ƴaƴan wasu....... Akwana a tashi babu wuya ,yau ga shi Meerah ta kai tsawon sati biyu da fara aiki a ƙarƙashin Rufaidah,babu abinda yake bata mamaki kamar ganin yadda Rufee ta fita harkarta ,sam bata shiga sha'anin ta ,duk da hakan yayi mata daɗi ,amma kuma wani ɓangare na xuciyarta yanaso ko da rashin mutuncin ne yariƙa shiga tsakanin su ,domin tana kallon illa da yawa a rayuwar Rufaidah ,ace teenager like Rufaidah amma Sam bata damu da ibada ba ,koda harda rashin zuwa makaranta da kuma hulɗa da batayi da jama'a,dan ko a ɗan zuwan da takeyi ta fahimci cewar ,rayuwar kaɗai ci Rufaidah keyi dan bata taɓa shiga sashen su Mu'aiseen ba ,haka idan ba shine yazo nan sashen su to babu wanda yataɓa zuwa daga can sashen. tana cikin wannan tunanin ne xuciyarta ta kwaɗaitar da ita son shiga bangaren su Haisam ,san ko tunda take zuwa gidan ,iya kacinta shiga sabgar aikinta babu ruwan ta da kowa ,ɗakin Larai ta leƙa se ta sameta kan dadduma da alama bata idar da addu'a ba ,saboda haka kawai ta nufi sashen su Mu'aiseen kanta tsaye batare da tunanin komai ba Tun daga nesa take jiyo hayaniyar mutanen gidan ,lokacin da ta karasa bakin kofar da ze sadata da main falon su ,se taja ta tsaya tanabin takalman da ke zube a kofar ,se hayaniya suke da alama musu sukeyi akan wani abun ,ɗaya bayan ɗaya takebin takalmin da ido kamar me son gano wani abu ,ganin idan ma ta shiga batasan abinda zata ce dasu ba ,se kawo ta jiyo ta fito ɓangaren. Sedai abinda Meerah bata sani ba shine tun shigowar ta Mu'aiseen ya ganta ,tsaye yayi yana tunanin yarinyar ,tabbas yana zarginta sam bai yarda da itaba, zuciyar sa na bashi cewar wasu suka turota gidansu ,dan su cutar dasu ,idan ko hakane yazama dole yasaka ido sosai a kanta kuma zejawa Rufaidah kunne ,duk da yasan ba kula masu aiki takeyi ba ,xeyi bincike sosai akanta. Seda taje tayiwa Larai sallama ,kafin ta wuce gida. Niger state Hajiya Sauda ce zaune a tsakiyar aminan ta ,magana sukeyi amma sam baka jin me suke faɗa da alama suna tattaunawa ne akan abinda ya shafe rayuwar su wanda basa so kowa yaji ,sun daɗe a haka kafin kira ya shigo a wayar ɗaya daga cikin su ,kallon juna sukayi ,se ta saki muemushi tace "Alh Tanko ne kisan sa sarkin naci tunda yaga hoton wata baby a wayana shikennan ya ɗaga hankalinsa kuma na faɗa masa cewar tawa ce bazan bashi ba amma ya dage ,akan ze bani ko nawa ne wai yarinyar irin wacce yakeso ne"ta karashe faɗa tana yamutsa fuska " haba ke ko Hajia mene ne idan har ze bada abinda kikeso aikawai kibar masa ,ga matan nan da yawa kuma kwanan nan Hajia saudah zata yi tafiya na tabbata zata samo mana wasu hot babies kinsan dai Hajia bata tafiyar banza" dukan su kallon Hajia saudah sukayi,cikin son tabbatar da Abinda Hajia Laura ta faɗa ,gyaɗa musu kai tayi cikin tabbatar wa tace " kema kinsan hana wa Alh Tanko yarinyar ze iya janyo mana matsala ,sune masu ɗaure mana gindi da yanzu zaman Niger yafi karfin mu kuna sane da sa idon da mutanen gari sukayi mana ko? to ki kwantar da hankalinki ,ki ta tsesa sosai kuma ai zaku iya riƙa anfani da ita ku duka biyun Kinga kenan riba kan riba" Hakane fa Kinga farko duk banyi wannan tunanin ba ,amma Hajia Sauda yaushe ne tafiyar ina fatan dai bazaki ɗauki lokaci a can ba?". "Ehhh to kema kinsan badan Alh yace ze dawo daga Cyprus ba to babu abinda zesa na koma gida yanzu ,to bazan iya barma munafukar matarsa shi ba ,shegiya wai ita me kirki duk abinda zanyi mata bazata taɓa tankani ba ,shiyasa nagaji na ƙyaleta ,raina yana baci idan naga tana mammanewa Alh" tafaɗa cikeda takaici ,tsaki Hajia Laura tayi tace "wlh Hajia ni kina bani mamaki ,miye abun kishi ga namiji ,bayan macece keyi miki abinda ko rabinsa baze iya yimiki ba ,ni da zaki bi nawa ma da kinbar mata shi can su karata ,amma ina mamakin me wanan Alh yake da kike masa wannan son har kike ɓoyemana saninsa ,ko kina tunanin zamu iya kwace Miki shine,kinsani dai ni Namiji baya gabana ,idan ko kikaga nabashi kaina to inada bukatar wani abunne" Murmushi Hajia saudah tayi tace " komai zan faɗa baza ku gane ba mijina ba kamar sauran mazan bane shidin na dabanne ,ni ce nasan kan abuna ,saboda haka kudena ma tunanin wai zan barshi ,a'a ko ba komai auren ma wani kariya ne a tunanin ku idan da banda aure waye ze yarda da zaman nan da Nike ai dole za'a zargeni ,amma da yake Alh wayayyen mutun ne rayuwar sa irin na turawa baya tauyewa mutum hakkinsa tunda na faɗa masa dalilin zamana anan shikennan ya yarda so kudena wanna maganar ,jibi zan tafi amma bazanfi sati ɗaya ba dan a wannan karon inaso na shiga kauye saboda na samo mana yaran da suka dace" da harara suka bita a kaikaice ,saboda sunajin haushin yadda take nuna mijinta yafi kowa, bayan wasu daga cikinsu a ta dalilinta suka rasa nasu auren........ Follow me on wattpad@damselfeedo Real Bazamfaria❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:1️⃣4️⃣ Ameerah# A ƙofar gidansu ta tarad da wata haɗaɗdiyar motor tayi parking,da kallo takebin motar Kasan cewar baƙin galass ne bata iya ganin wanda yake ciki ,sedai a zuciyarta tana mamakin wanda yayi kasadar shigowa da mota lungun su dan ta tabbata se yasha wuya kafin yafita ,idan ma beyi Sa'a ba yaran unguwar zasu zane masa mota ,janye idon ta daga motar tayi tanufi shiga cikin gidan su " Ameerah" ta tsinkayi ankirata da wani calm voice ,faɗuwa taji gabanta yayi batasan dalili ba , addu'a tayi tana jiyowa dan ganin wanda ya kirata ,jiyowanta yayi dai² da isowarshi inda take ,dan zare ido tayi ganin kamar ta ganeshi ,shine mutumin nan da yataɓa neman ta shiga motan shi " Kinyi mamakin ganina ko? ai nafi 2 hours a wurin nan ina jiran dawowar ki saboda na fahimci kamar bakison magana a titi ,any way sunana Muhsin ni managern banki ne ,inada mata da yara biyu kuma gaskiya a da banda ra'ayin karin aure saboda gwargwado matata tana kula dani amma tunda na ganki naji na kamu da sonki ,shiyasa ranar da kika ƙi yarda nakawo kiga se nabiyo bayanki har seda naga unguwar da kike ,fatan zan samu karɓuwa a gareki"ya ƙara sa yana kafeta da ido. Kamar yadda yake kallon ta ita ma kallon sa takeyi ,dan sosai yabata mamaki,koda bata taɓa soyayya ba amma bata tunanin haka tsarin yake ,daga ganinta bema nemi izinin ta saurare shi ba kawai ya saki baki se zuba yake ,koda ace tanada ra'ayin soyaya ma yanayin tsarin sa beyi mata ba " ke nike saurare ranki ya daɗe " murmushi tayi wanda ya kasance kamar halayyarta ne yawan yinsa ,cikin sanyin murya ita ma tace " kayi haƙuri baza'a barni nayi soyayya a yanzu ba" tana faɗa masa bata jira jin me zece ba kawai tayi shigewarta gida kasancewar dama a bakin zauren gidan suke. Murmushi Muhsin yayi dan ze iya cewa ya hango alamun nasara dan ya fahimci yarinyar xatayi sauƙin kai,bin gidansu yayi da ido a ranshi yace "tabbas masu kyau na irin wuraren nan wanda talauci ya boye a gansu bare har a ga kyansu yanzu wannan da ace gidan masu kuɗi take aikam da se irin yaran masu kuɗi nan zata aura" matarshi ya koma se gashi yafito da wata leda a hannunsa irin na shopping dinnan ,duk da dai kayan ciki kamar bamasu yawa bane saboda ledan ba wata babba bace ,waige² yafarayi dan neman yaron da ze aika,cikin Sa'a ko ya ga wani yaro ya fito daga wani gida kiran yaron yayi ya basa ledar yace " shiga ka kaiwa Ameerah kaji" Koda Ameerah ta shiga gidan ta same Aunty zaune kan tabarma daga dan jikin kitchen ɗin su inda inuwa tafara kaiwa ,a gajiya ta zube itama tana faɗin "wash "sannu kin gaji ko" wlh kuwa Aunty nagaji ga yau garin ana rana ,yunwa ma nikeji me kika dafa mana? "Bansani ba haka kawai kina wahalar da kanki, ni tsoron da nikeji ma kar se yayanki ya dawo ya ce baxaki ci gaba ba" toro baki tayi tace nide Aunty kibani abinci naci kinji " tashi tayi ta dauko mata abincin harda pure water me sanyi ta kawo mata "tnx Aunty na uwar gidan yaya ,idan dai kikaci gaba damin irin wannan ai zan hana yayana ya karo aure " au Meerah kice da har yana tunanin ƙarin aure anya yarinyar nan ba wani shirin kikeyi dashi ba? hhhhh Aunty kenan kema kinsan ai daga ke ba ƙari"dariya itama Aunty tayi tace " Meerah aishi ƙarin aure ƙaddara ne bare ma ni dinnan idan na hana yayanki yaƙara aure ai banyi masa adalci ba ,tunda dai kingani ni ba haihuwa nikeyi ba ko a haka yayimin halacci duk da nasan yana buƙatar yara amma yana ƙoƙarin ɓoyemin" ajiye cibin da ke hannun ta tayi ,tace " haba Aunty kinsanfa likitoci sun tabbatar da lafiyan ku lau ku duka kawai dai lokacine beyi wa ,wani rabon a nesa yake , Insha'Allah very soon zaki haifa mana babies karki just we shall keep on praying" ganin kamar Meerah ta damu ne se Aunty tayi Murmushi tace " karki damu Meerah kinji ,ɗazu ma anzo neman ki ,wai wani ko wa nade manta sunan da yaron ya faɗa nace bakinan ,hala ko na samu surikine" tafaɗa cikin zolaya ,rufe ido Meerah tayi ,kafin tayi magana ma se ga yaron da Muhsin ya aiko ya shigo Meerah ya mikawa ledar yace "Aunty wai gashi inji wani me mota " kasan cewar duk yaran unguwar da haka suke kiranta dan duk ranar Thursday nd Friday tana tarasu tayi musu lesson ,shiyasa dukansu suke sonta saboda tana da son yara Da ido suke binsa daga ita har aunty. Ganin ita batada niyyar karɓa ,se Aunty ta karɓa tace " kace ta gode" Ajiye ledar Aunty tayi batare da ta buɗe ba ,tace " wai Meerah ba yunwa kikace kinaji ba se wasa kikeyi da abincin idan baxaki ci ba ai da rufewa kikayi" batace komai ba ta ci gaba da tsakurar abincin dan neman yunwar da takeji tayi ta rasa tunani take waye Muhsin kuma menene dalilinsa nayi mata haka ,ok ko yayi ne saboda ya dauka ita maƙwaɗaiciya ce ,abun hannun sa zesa ta so shi " kayi a banza dan bazan taɓa son ka ba " kideyi a hankali bakinsa gaba ba wataƙil zaki iya son sa" seda taji maganar aunty ne sannan ta gane cewar a fili ta faɗi maganar ,rufe abincin dake gaban ta tayi tace " Aunty wlh fa ni ban san shi ba bansa wanda ya nuna masa gidan nan ba ,kuma saboda beda kunya wai har yake faɗa min yana sona ,ni me zanyi da wanda yakeda mata? Dariya Aunty tayi tace ,kice saboda matar sa kike kishi to ke miye naki tunda yasan yanada matar kuma yace yana sonki,idan dai har da gaske yake yi nikam zanyi murna gaskiya saboda irin mijin da nike roƙa mikine yazo Meerah inaso kisamu rayuwa me ingancin idan kika aure talaka hakan baze samu ba inason kisamu mijin da ze dawo da jin daɗin da kika rasa " haba Aunty kidena ma wannan maganar aishi jin daɗi base ga me kuɗi kawai ake samu ba kedai kiyi fatan samun miji nagari shine jin daɗin mace nawa ke auren masu kuɗin amma basuda kwanciyar hankali,yanzu keɗinnan yaya da Rufin asirin da Allah yayi masa ya riƙeki harma ni ɗinnan kuma saboda son da yake Miki ne kullum cikin soyayya da kulawa kuke ,na tabbata kinfi wasu matan masu kuɗin kwanciyar hankali,saboda haka ni duk wanda zan aura gaskiya se wanda ya iya soyayya sosai dan nikam nafison soyayya da kulawa Fiye da komai" ikon Allah Meerah yau ni kike faɗawa kinfison soyyaya idan kikayi aure? Daria sosai Meerah tayi tace " kai Aunty ai gara na faɗa Miki tunda kece uwar amarya,ƙawarta kuma yayarta so duk kika ga na kawo mijin auren gidan nan ,wanda be iya soyayya ba karma ki amince na aure sa dan ba zama zanyi ba" dariya kawai Aunty tayi tace to buɗe mana ledar muga me mota me ya kawowa ƙanwata" perfumes ne masu kanshi da tsada har kala 3 se wani dan card da alama complementary card dinsa ne " Masha'Allah kam Meerah da gani wannan yasan takan soyayya baki gani ba kyautar turare a zuwan farko nide shawara gaskiya karki wulaƙanta sa bamusan me Allah xeyi nan gaba ba ,Kinga wuce da turaren ɗakin ki kinsamu na shafawa " a'a Aunty kiɗauka dai keda kikeda miji zefi miki anfani" hararanta Aunty tayi tace" banson shirme maza kwashe abunki " Allah aunty ki ɗauka duka na baki ai inada sauran turaren da yaya yakawo mana da yazo " duk da haka dai Meerah kiyi anfani da wannan ɗin " to gaskiya aunty kiɗauki biyu Ni se nayi anfani da ɗaya" haka dai suketa musu daƙyar Aunty ta yarda ta ɗauki ɗaya daga cikin turarukan. Da daddare bayan sun gama sallahr isha'i suna zaune itada aunty take faɗa mata cewar dazu da sukayi waya da yaya yace xe dawo karshen makon nan ,cike da jin daɗi Meerah tace "Allah ya dawo dashi lafiya kwana biyun nan ban samu zama ba mundaɗe bamuyi waya dashi ba ,koda ma aini fushi nikeyi dashi tunda ko tambayata bayayi" Dariya Aunty tayi tace ai kunfi kusa idan yadawo sekuyi Shari'a keda shi. daga tsakar gida suke jin sallama wai ana kiran Aunty Meerah a waye ,kallon juna sukayi itada Aunty kafin tayi ƙarfin halin fitowa ganin yaron tace "Jabir kaine waya aiko ka kirana cikin daren nan? " Wanine dan gaju Aunty bakiji kanshin tutarensa ba kuma ma da ƙatuwar mota yaxo" tunda taji haka ta gane Muhsin ne " jeka kace tayi bacci kaji" har ya juya ze tafi Aunty da fitowar ta daga daki kenan tace Jabir jeka kace tana zuwa ,kallon Aunty tayi tana narke fuska kamar xatayi kuka tace amma Aunty me ze kawo shi cikin daren nan bayan ɗazu yazo ni wlh banson maita daga ganin sa xeyi naci sosai "kitsaya shegen musunki dai karki yi sauri kita fi ,kasan wayar dake hannun Aunty ta karɓa dan tayi anfani da toch light ɗin kasancewar akwai hijabi a jikinta ,ta tafi. A bakin zauren gidan tayi tsaye tana kallonsa daga inda yayi parking marfin motarsa a buɗe ƙafarsa daya a waje saboda akwai hasken farinta wata shiyasa zaka iya ganin komai Muhsin ma tunda tafito yake kallonta a tunaninsa zata karaso wurin da yake ne ,amma Sega ta tsaya hakan ya tabbatar masa da sedai shi ya sameta kenan , murmushi yayi dan garga Allah jan ajinta ya burgesa ,da sallama ya karaso ,itama bata ɓata lokaci ba ta amsa masa dan sanin muhimmanci sallama da tayi ,daganan kuma sukayi shiru ,shidai ƙare mata kallo yake a yayin da ita bata masan yanayi ba dan ta duƙar da kanta kasa tana wasa da wayar hannun ta ,katse shirun yayi da faɗin " ina wuni" harga Allah ita ta manta da bata gaida shi ba ,rufe fuska tayi ta ce " yi hakuri dan Allah na sha'afa ne ,ina wuni ya gida da yara? Cikin jin daɗi ya ce duk suna lafiya yara sunce na gaida musu da Auntyn su kafin su zo da kansu su gaisheta" Kallon mamaki tayi masa se kuma tayi murmushi tace "har sun samu labarina tun banyi accepting ba kenan" dariya yayi " ai nasan zuciyata bazata taɓa son abinda baze so ta ba tunda na ganki ta faɗa min cewar ga abokiyar rayuwa ta sake zaɓa min a karo na biyu idan babu damuwa ko zamu ƙara sa daga cikin mota saboda gaskiya akwai abinda nikeso na faɗa miki ,kuma kema zanzo nasan ke wacece a takaice " a'a karka damu ni yanzu ma zan shiga da ga ciki ne and gaskiya bana tunanin zan shiga motar ka da sunan hira ,kaganni ko kaga kuma gidanmu ,so idan kana ganin bazaka iya tsayuwa anan ba sedai ka hakura ,banada wurin ajiye ka dayafi wannan ,hira a mota yana zubar da mutunci and be kamata ma a matsayin mu na musulmai muriƙa kebe wa a mota mubiyu da suna hira dan munsan illar hakan ,dazu naga sako amma gsky banji daɗin hakan ba nide karka sake kawomin wani abu pls" to shikenan naji Insha'Allah zan kiyaye ,but tunda kince baxaki riƙa shiga moto ba se Nike ganin kamar tsayuwar anan ma ze iya zubar da mutuncin why not kibani tym da zan riƙa zuwa Kinga se muriƙa shiga daga zaure ko kamar hakan zefi " ehhh to amma kabani kwana biyu zanyi tunani akan hakan kuma dan Allah karka sake zuwa a week dinnan dan bazaka samu ganina ba akwai yan ayukka da Nike yi " yadda kike so haka za'ayi duk da nasan zuciyata xatayi ƙunci na rashin ganin ki har kwana biyu zuwa uku,sedai zaki bani contact naki Kinga se na rika kiranki hakan ze rage min kewarki " shiru tayi kamar karta bashi ,sedai ganin ko bata bashi ba tunda har yasan hanyar neman gidansu ,to contacts nata baze masa wuya ba ,saboda haka bata Musa ba ta bashi ,godiya sosai yayi mata har zata shiga gida yace " am bakiji ba" dawo wa tayi tace " mefa? Yace yaranki sun bada sakon gaisuwa nakawo Miki but baki basu nasu sakon ba " murmushi ta saki batare da ta shirya ba" kace ina amsawa sosai ,nima kuma ina gaishe su yaushe zasu zo su gaisheni? to zan faɗa musu se su saka ranar zuwa gaisheki da kansu......... *Am sorry* *nayi anfani da wasu kalmomi uku and ba lallai bane wasu daga cikin ku su gane saboda banbancin Hausa* a *inda *nace (Cibi) ina nufin (cokali.spoon) se kuma zaure ina nufin (soro) se hira ( zance ,ko taɗi)* 08039228702 *Wattpad@damselfeedo* *Comments and share pls* Real Bazamfaria ❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:1️⃣5️⃣ Rufaidah da bata san da zancen dawowar Abban su ba kasan cewar bata shiga sha'anin mutanen gidan bare ta san hidimar da akeyi ba ,shiyasa tayi shirinta cikin atamfa riga da sket ,key din motar ta ta ɗauka ta fito ,daga falo take kwalawa Larai kira ,da sauri tazo ,abinda zata dafa mata da dare ta faɗa tana wani yamutsa face ,cikin girmamawa Larai tace " am Hajia fita zakiyi? Da ido Rufee tabita dan jin tambayar rainin wayo ,ya tana ganinta da gyale a hannu kuma take tambayar ta fita xatayi ,ganin haka yasa Larai fadin " yi hakuri dama gani nayi yau Alh ya dawo ,kuma nasan idan ya dawo dukanku babu wanda yake fita shiyasa Allah ya huci zuciyar ki " Larai kika ce Abba ya dawo fa? yaushe kuma ai ko shekaran jiya munyi waya dashi meyasa be faɗamin ba " ai dama nayi mamaki da naga yadawo baki fito nace kodai baki sani bane " lallai ba sunga Mama batanan ba shiyasa suka kwamushe sa a part nasu ,su muna fukai ,a jiye gyalen hannun ta tayi tafita cikin fushi. Motocin da tagani a fake harabar gidan ne yaƙara tabbatar mata da maganar Larai ,idan ranta yayi dubu to ya ɓaci ,saboda haka kai tsaye ta shiga party ɗinsu Mu'aiseen tana shiga duka hankalin su yadawo kanta , kasancewar lokacin duk suna hira ne a tsakaninsu da ido take bin kowanne daga cikinsu sedai bataga Abban ba ,ganin ko sallama batayi ba yasaka dukansu babu wanda ya tanka ta sema ci gaba da hirar su sukeyi ,haɗe fuska tayi ,cikeda rashin mutun ci take " se a wani tsare mutum da ido kamar ba'a san shi ba " ta karasa faɗa tana jan tsaki " ke Rufaidah iskancin ki ya tsaya can sashen ku ,wlh baxaki zo nan kinemi rainamana hankali ba " Rumaisa ta faɗa cikin fushi itama ,da ido Ammin su tayi mata alama da tayi shiru ,duƙar da kanta tayi kasa saboda a duniya idan akwai abinda ta tsana be wuce rashin kirkin da Rufee keyiwa Ammin su ba kuma idan zasuyi nagana se ta hanasu "ke Rumaisa yaushe nafara wasa dake da har zaki gayan magana ,ke kinsani ganina a part dinnann dalili ne badan Ubana da aka hanashi zuwa dubani ba saboda munafurci ,ai da babu abinda ze kawo ni anan ...bata samu karasa maganar ta ba saboda tsawar da aka daka mata ,ba ita ba hatta su Rumaisa seda sukaji tsoro ,cikin kakkausar murya Mu'aiseen da fitowar sa daga ɗakinsa kenan kunnunwan sa yajiyo masa rashin kunyar da takeyi yace " zan babballaki Rufaidah meyasa ke sam bakida kunya ne waye zeyi miki muna furci anan ,ke san bakisan ki girma ma kowa ba ko maza barnan"ya nuna mata hanya ,marairaicewa tayi saboda harga Allah batasan cewar yana gidan ba dan bata kula da motar sa ba ,dan duk iskancin da takeyi batayi a gabansa ,duk da yana da saukin kai amma matuƙar aka taba Ammi tofa baya sararawa kowa ,kuma ko bacin haka ,ita duk duniya babu wanda take so kuma take fatar ta aura kamar Mu'aiseen, dan kuwa ya haɗa duk wani abun da mace zata so a wurin namiji.tsawar da yasake daka mata ne yasaka ta saurin kankameshi tare da fashewa da kuka ,duka suka bita da kallon mamaki ,ganin yadda ta rikeshi kamar wacce zata shige ciki ,ko kunyar Ammi bataji ba Sannu da fitowar da taji yaran sunayiwa Abbane ya saka ta ɗagowa ta kalleshi ganinsa tayi cikin farar jalabiya,sajen fuskarsa ya sake kwantawa ,sakin sa tayi da gudu ta tafi wurin Abba tana kara fashewa da kuka ,jan hannunta Abba yayi ya zaunar kan kujera kafin shima ya zauna cikeda kulawa yace " me akayi wa ƴar shagwaɓa ta take kuka haka? Haba Abba yanzu shikennan saboda anga Mama batanan shine har zaka dawo gidan nan bansani ba kuma baka nemeni ba ,shi ne nashigo na gaishe ka Rumaisa tayimin Rashin kunya nayi magana shine yaya Mu'aiseen yake min tsawa " tasake fashewa da kuka Kallon Rumaisa Abba yayi yace " Rumaisa meyasa kikayiwa yayarki rashin kunya? Rasa abun cewa Rumaisa tayi se kawai tace " Abba tayi hakuri to ni ba rashin kunya nayi mata ba "dawo da idon sa yayi kan Mu'aiseen da yahaɗe fuska yace " Mu'aiseen kariƙa bincike kafin ka zarta hukun ci" haba Abba kasan me yarinyar nan tayi kuwa"Mu'aiseen"Ammi ta kira sunan sa ,batare da ya kalleta ba yace" ayi haƙuri Abba Insha'Allah zan kiyaye "yafadi hakanne dan yasan dalilin kiran da Ammi tayi masa kenan ,besake magana ba se kawai ya fita ya bar gidan dan ransa yagama baci Lallahin Rufaidah Abba ya shiga yi daƙyar ta yi shiru se kuma suka shiga fira ita da shi ,kamar babu kowa a falon ganin haka Ammi ta tashi tashiga daga ciki itama Rumaisa kama hannun su Nurain tayi suka shige ɗaki ,dan ranta yagama baci da abinda Rufee tayi . Rufaidah wai nikam ya zancen school kina zuwa kuwa? " Kai Abba na kammala fa 2 months kenan yanzu service kawai ya rage mana" kai Masha'Allah kice se aure kenan tunda angama karatu" dariya kawai tayi " so nikeyi na hadaku keda yar'uwarki na aurar duka na huta se naji da yan biyu na su Nurain" haɗe fuska tayi tace "nide gaskiya Abba baza'a haɗa bikina da kowa ba ,to yaushe ma ita ta girma duka duka fa yanzu take UG 3" dariya Abba yayi yace" lalai Rufaidah ko kunyata bakiji ba kike zancen baxaki jira Rumaisa ba , shikennan waye surikin nawa "lah Abba bawani bane fa a gidan nan yake" to ikon Allah waye nikam a gidan nan nide sani na ba bu wani namiji a gidan nan sedai masu yi mana hidma kuma nasan baacikin su bane "haba Abba dan Allah kadena ma zancen wa'yannan ai basa cikin lissafi" to shikennan dai yanzu faɗamin waye" uhmm ba yanzu ba "to shikennan babu damuwa nasan dai idan andafa a boye ai baza'aci boye ba idan tayi tsami ma ji" dariya Rufaidah tayi ,haka suka ci gaba da hira ,gwanin ban sha'awa kai bazakace ma da baban ta bane. ta ɗauki tsawon lokaci anan part din kafin ta tashi tace " Abba bara na tafi ,Allah huta gajia "au wai har angama min hirar kenan " yamutsa face tayi " kawadai dai nasan kana bukatar hutu ne amma ai zaka shigo wurinmu ko? ta tsare shi da ido "zan shigo mana ,yanzu ma da zaki tsaya muyi dinner anan tare da yan' uwanki ,Rufaidah inaso naga kun haɗa kanku dukan ku abu ɗaya ne sam banajin daɗin rashin jituwar da bakuyi musamman keda Rumaisa ,dan Allah kicire duk wani damuwa a ranki dukan ku yayana ne kuma ina sonku, Kinga lokacin yayarku Amina ai bahaka takeyi ba tana son yan uwanta sosai "haba Abba to yanxu me nayi kana gani fa daga shigowa na suka nemi su walakanta ni ,taya zan riƙa zuwa inda ake munafurta na ,and dukansu nice yayyarsu so idan ma wani zebi wani sune yakamata ,any wai dai Abba zan wuce ina jiran zuwan ka" girgiza kai kawai yayi dan ya san halin Hajia saudah ne Rufaidah ta kwashe wanda Amina ita sam bata biyewa bakin halinsu zuwa goma idan xatayi gidan to se ta je ta gaishe da Ammi ,kuma tana jansu Rumaisa a jikinta. *Manage pls wlh yau na* *fita ne *banaso* *nayi* *disappointed naku shiyasa nayi muku wannan** Real Bazamfaria ❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:1️⃣6️⃣ kamar kullum , Ameerah tayi shirinta da wuri dan zata iya cewa tunda tafara wannan aikin to bata taɓa saɓa lokacin da Rufee ta bata ba ,cikin doguwar rigar atamfa da ɗan farin hijabin ta yiwa Aunty sallama ta tafi Saukanta daga kan mashin yayi dadai da zuwan Mu'aiseen,da alama ya dawo daga motsa jiki ne , da sauri ta biya me mashin kuɗin sa tashige ciki dan tana kula da irin kallon da yake yi mata. A kitchen tasamu Larai gaisawa sukayi kafin ta shiga ciki dan fara aikin ta ,kamar kullum ƙasa take fara gyarawa kafin Rufee ta tashi bacci se ta gyara saman,cikin natsuwa take aikin ta ,bayan ta gama morpin se ta dawo guguan plasman da ke manne a falon , motsin da taji ne kamar anshigo yasakata waigawa dan a tunanin ta ko Larai ce sedai arba da tayi da wani Farin dattijo yana sanye da farar jalabiya se counter da ke makale a babban ya tsan sa ,sunkuyawa tayi tana gaishe shi ,cikin fari'a ya amsa mata tare da tambayar ta Rufaidah "bata riga ta tashi ba " shine amsar da ta bashi ,ganin bece komai ba yasakata tashi tana faɗin" bara na kirata" dan ta fahimci shine Alh Yusuf tsoho dan taga yana kama da Mu'aiseen,dakatar da ita yayi da cewa " No dawo ki zauna" dawo wa tayi ta tsuguna a kasa ,tayi shiru tana jiran taji aiken da zeyi mata ,se taji yace " baki daɗe da fara aiki anan bane ko? Kai ta ɗaga masa dan batasan dalilin tambayar tasa ba " shiyasa ai naga kamar bakisan tsarin gidan ba ,idan Rufaidah tana bacci ba'a tashin ta harse ta falka da kanta saboda tana fama da chronic headache (migraine) so idan aka tasheta wani lokacin kanta daya harba shikennan se rashin lafiya" Allah yabata lafiya ,ban sani bane " Murmushi yayi yace ai nasan baki sani bane shiyasa na faɗa miki ,amma ke anan garin kike " ehhhhhh anan nike " ya sunan Mahaifinki? samun kanta tayi da ɓoye masa sunan Mahaifinta kawai se tace Labaran( sunan mijin Aunty kenan) ajiyar zuciya taji ya sauke "tare da faɗin " je ki ci gaba da aikin ki " ajiyar zuciya ita ma ta sauke dan ta fahimci be gane ta ba ,dan se yanzu ta tuna fuskan shi ,shine mutumin nan da suke zuwa wurinsa itada Abbanta lokacin batada wani wayo. da sauri ta samu ta kammala lokacin har yabar sashen ,zama tayi kan ɗaya daga cikin kujerun falon tana tunani " tabbas idan dai har haka wasu ke rayuwa to zata iya cewa suna cikin halaka ,yanzu kamar Rufaidah ,saboda wani dalili da be kai ya kawo ba za'a ba'a tashin ta sallah shiyasa se ta gadama take tashi ashe tun tana yarinya ne akayi mata wannan sabon kuma abun takaicin wai uba mahaifi da aka sani da sa ido da kula akan addinin iyalinsa ,shine ke faɗar wai ba'a tashin ta ,mutum nawa ne keda cutar da tafi nata amma hakan be zama uzuri gurinsu sun wo fantar da ibada ba, and migraine ai ba ko yaushe yake tashi ba ,yanzu yarinyar da ko yau akayi mata aure zata haihune suke treating lyk a baby ,waye ze kula mata da tarbiyyar yaranta idan tayi aure ta haihu bayan ita kanta tana da ƙarancin tarbiyyar. Tayi nisa sosai cikin duniyar tunanin ta har batasan lokaci ya tafi ba se saukar zagi ,me haɗe da tsawa da taji akanta " Uban wa yabaki damar zauna mana a inda muke zama ,kina matsiyaciya ƴar matsiyata ne zaki zauna min anan ,ok ki kina tunanin shirun da nayi miki yana nufin nabaki dama ne kiji daɗi to bara kiji ,alƙawari na ɗaukar wa kaina maganin kin wulakanta yanzu ma ina tunanin abinda zanyi miki ne wanda harki koma ga Allah baxaki manta ba wanda zesa kigane banbancin da ke tsakanin talaka da me kuɗi ,ko da yake na daɗe ina tunanin cewar gata nayi miki ɗaukoki daga yawon titi kina bara na kawo ki gidanmu ,amma wlh se kin kwanmace yawon bara akan zaman gidan nan ,shegiya me fuskar jajayen Aljanu. Ita dai Meerah da ido kawai take binta dan kallon taɓaɓɓiya yanzu takeyi wa Rufee ,to miye banbancin ta da Mahaukaciya ,ace mace sam ita a rayuwarta bata san menene mutunci ba " kina bacci Alh yashigo ,harma ya daɗe anan sedai be samu ganinki ba inaga Yakamata kitafi kigaisheshi dan yasan cewar kin tashi lafiya ko" Meerah ta faɗa cikeda rashin damuwa kai kace ba ita Rufee tagama zurfawa zagi ba, aiko iya baƙin ciki Rufee ta shaka dan idan akwai abinda ke ƙara sakata baƙin ciki befi idan tayiwa Meerah masifa itakuma taƙi kulata ba ,har xatayi magana kuma se ta fasa kawai ta fita daga falon " kyaji dashi masifaffiyar banza banazo nan saboda ke bane da uwarki zanyi dan zaman jiran ta nike ,badan haka ba ko ance kibuɗe baki ki zagi Ameerah ai zaki musa ,mtsswww se kace garesu farau arxiƙi kome dai ida masu arxiƙi wannan ranar da ta fahimci arxiƙin da take taƙama dashi ko na miye to bansan ya xatayi ba " ita kadai tayita da batun ta daga ƙarshe dai ta wuce sama dan gyarawa kafin ta janyo wata masifar. Rufaidah na fita ta nufin ɗakin Abba ,saboda ma bata so ta haɗu da ɗaya daga cikin su Ammi se kawai tabi ta baya inda kai tsaye xe sadata sa falon Abba dan tanada tabbacin yana ciki shikaɗai saboda a irin wannan lokacin yakan buƙaci keɓewa a cewsrsa ze huta ne to baya buƙatar ganin kowa Knocking tayi ,daga ciki Abba yabata izinin shiga,da Sallama ta shiga , sedai haɗe fuska tayi sakamakon ganin Rumaisa a ɗakin ,dukansu suka amsa mata sallama wuri tayiwa kanta ta zauna " Abba ina kwana an ce ka shigo ina bacci ,ai bansan zakazo da na tashi da wuri " Murmushi Abba yayi mata yace " karki damu ,kintashi lafiya ko " Ehhh Alhmdulilah Abba ya gajiya "ba gajiya ya amsa mata " bakiga ƴar' uwarki ba ? Yafaɗa yana kafe ta da ido dan ganin tunda ta shigo bata kalli Rumaisa ba ,narke fuska tayi kamar xatayi kuka tace " na ganta mana " amma shine kika kasa yimata magana wai Rufaidah meyasa ke bakijin magana ina jiyan nan nagama yi muku faɗa akan ku haɗa kanku" haba Abba nide bansan me akafaɗa maka akaina ba wannan karon duk kabi ka tsaneni ,ina nice babba idan gaskiya za'ayi waya kamata ya gaisheda wani a tsakanin mu ?. "Ungo nan Rufaidah"Abba yayi mata daƙƙuwa " ni kike faɗawa idan gaskiya za'ayi ok wato yanzu banyi gaskiya ba ko " yi haƙuri Abba ,ai tana da gaskiya nice yakamata na gaisheta ,but banyi hakan ba nikuma a tunanina na amsa mata sallama ,shiyasa naga babu bukatar se na gaishe ta ,amma tunda gaisuwar takeso zanrika gaisheta ,shikennan ko?Rumaisa tafada tana kallon Rufaidah ,harara ta zabga mata tare da jan tsaki " muna funcin banza nide duk yadda za'a so shiga tsakanina da Abba ,Allah yafi mutum" girgiza kai kawai Abba yayi tare da furta "Allah ya shirya "da Ameen Rumaisa ta amsa tana ci gaba da bashi labarin da sukeyi tun ɗazu ,itadai Rufee shiru kawai tayi tana sauraren su , lallai ta yarda Mama ce gatan ta duk ranar da aka ce babuta a gidan kila ko ganin Abba se yayi mata wuya Ameerah# Tunda ta kammala gyaran ɗakin ta rufo ƙofa ,se ta dawo warta harabar gidan jikin flowers ɗin da take zama batasan meyasa zaman wurin keyi mata daɗi ba ,tana zaune tana kallon ma'aikatan gidan da suke ta kai da kawo kowa sha'anin gaban sa yake yi wasu yan kyawawan yara da bazasu wuce 7 years bane suka fito daga sashen su Mu'aiseen mace da na miji ,macen ta biyo namijin tanaso ta amshi abinda ke hannun sa ,shikuma ya hanata daganan suka fara kokuwa, cikin rashin Sa'a namijin ya tura macen da hannu biyu se tayi baya ta faɗi ,da sauri Meerah ta isa wurin dagata tayi tana lallahin ta saboda kukan da takeyi ,daƙyar yarinyar tayi shiru tana cewa " Aunty kice yabani abuna nawane Aunty Mimi ta bani" maida hankalin ta tayi wurin Nurain tace " zo kabata kayanta ,ganin zata kamoshi se kawai ya ruga da gudu cikin gida ,dariya Meerah tayi dan sosai yaran suka burgeta ,kama hannun Nawwara tayi tace " kinga ki kyalesa gobe zan kawo miki wanda yafi wannan kyau "cike da jin daɗi tace " da gaske? Ɗaga mata kai tayi tace to shiga daga ciki kema ,goben zan kawo miki ,amma baki faɗa min sunan ki ba " Abban mu yana cemana twince ,Ammin mu kuma tace auta Yaya Rumaisa ke cemin cutie , Aunty Mimi ita ke mun Nauwara ,amma kinsan yayanmu me yake cemin? Girgiza nata kai Meerah tayi, tace" last born"Kai kice sunan naki da yawa duk ke ɗaya lallai ke yar gata ce shikennan shiga ciki kinji kar Ammi ta nemeki " Aunty ni bantaɓa ganin ki ba a gidan su Ya Rufaidah kike? Ɗaga mata kai Meerah tayi dan ta fahimci Nawwara irin yara nan ne masu shegen surutu ,duk da gaskiya yarinyar ta burgeta kasancewar ta wacce ta saba da sabgogin yara duk da bawai tana da ƙanne bane a gidan su . "Nawwara Nawwara tun daga cikin gidan ake kwala mata kira ,sakin hannun ta Meerah tayi tace " kinji ana nemanki ,kafin ta tafi sega Rumaisa ta fito cikin sauri ,da alama ta dade tana nemanta ,ganin ta tare da wacce bata sani ba yasaka ta karasowa da sauri ,takama hannun ta ,tace " me kike yi anan ? nuna mata Meerah tayi tace wannan Auntyn ce tace zata kawo min abuna da Nurain ya kwace ,kallon Meerah tayi ,suka sakarwa juna murmushi a tare tace " kinsha surutu ko " a'a babu wani surutu sun fito ne suna faɗa shine na fabasu " Allah sarki ,ke baƙuwar Rufaidah ce kenan ? Murmushi Meerah tayi tace " a'a me aikinsu ce dai ,tana faɗa ta kalli Nawwara tace " to ƙanwata natafi se goben idan Nazo ko zan kawo miki alkawarin ki " daga haka ta tafi ,da kallon mamaki,Rumaisa ta bita ,haka kawai se taji yarinyar tabata tausayi ,gata karama da ita ,kamata yayi ace tana school a halin yanzu ,amma rashi yasaka ta zuwa aikatau ,kuma tasan a yadda Rufaidah batada kirki ba lallai bane ta sarara mata ,gaskiya da Abba xe yarda da ta rokesa ya temaki rayuwar yarinyar a mayar da ita school ,amma zata gwada sa'ar ta tagani ko zata da ce. Tun da suka shiga ciki Nawwara ke bawa Mimi labarin sabuwar Auntyn ta ,abu kaɗan idan Nurain yayi mata zatace se ta gayawa Aunty ,Ammi da tagaji da jin sunan Auntyn ne yasaka ta cewar wai nikam Auta wace Aunty kika samu ne haka "yawwa Ammi inaso ma muyi maganar dun dazu mantawa nayi ,wlh wata sabuwar me aiki ce su Rufaidah suka dauka sema kin ganta kyakkawa da ita kuma yarinya ce bazatafi 15 yrs to 16 ba ɗazu da kikace na nemo Auta ne naganta ashe itace ta raba musu gardama da sukeyi ,wlh tabani tausayi shi ne nace zanyiwa dady magana ,ko ze temakawa iyayen ta se ta koma school" tun kafin ta ƙara sa Ammi tace " kinsan na haneki da shiga abinda be ganoki ba ko ,so kikeyi ki yawo mana wata jarabar, kinsan dai zasuce wani muna funcine ,kuma daga ganin yarinya kinsan alakar da ke tsakanin su ,to babu ruwanki ban amince kiyi magana akan masu aikin su ba ,da ace ana bangaren take aiki to zaki iya amma a can bakida wannan hurumin " cikin sanyin jiki tace to shikennan Ammi dama nima seda nayi wannan tunanin shiyasa ma ban fada masa ba nace se naji ta bakin ki. Zahra# da dare bayan tagama shirin bacci har ta kwanta se kuma taji tana so takira Fatima ,ta bata labarin Rufaidah dan har yanzu mamakin halayyar ta yaƙi barin zuciyar ta ,bugu biyu kuwa ta ɗaga " Mabaraciya" shine abinda Fatima tafaɗa yayin da ta ɗaga wayar tana sakin dariya ,itama Meerah dariyar tayi tace " is my name ya kike ya Momy? "Lafiya lau ranar se ga kiran uwar gijiyarki rai a bace wai ita dai na nemo wani solution da zata wulakanta ki wannan beyi mata ba ,dan se take ganin kamar ma daɗin aikin kikeji a gidan " hhhhh to ke me kika ce mata? " Haba kema kinsan bazan barta ta rusa Miki plan ba ,dan nagama fahimtar jinkaine kawai da wulakanci ke damunta amma sam batada tunani Brain dinta baya aiki kamar dai kifi haka take " dariya sukayi dukansu ,cikin zolaya Rufaidah tace banason wulaƙancin nan Hajiyar tawace me Brain na kifi " au am sorry fa na manta ,haka sukayi ta labarin halin Rufaidah da suka fahimta wani suyi dariya wani kuma suce Allah ya kyauta ,sun daɗe suna hira a wayar kafin takashe ,dan ganin wanda ke kiranta tun ɗaxu Ko sauke wayar daga kunne batayi ba kiran yasake shigo wa ,kallon mamaki takeyiwa numbern ,dan bakuwa ce ,har zata aje se kuma dai taga rashin dacewar hakan tunda batasan wanda ke kiran ta ba. "Assalamu alaikum" ta furta cikin cool voice nata,wani irin ajiyar zuciya taji an sauke da mamaki tace "waye ? Haba ,ranki ya daɗe saura kadan kisa xuciyata ta buga " har ga Allah ta manta da zancen sa ,murmushi tayi tace " ina wuni ya aiki? Be amsata ba sema tambayar da ya jefa mata " da wa kike waya ,for almost 30 minutes? Uhmmm kawata ce fa " shine kuma kinaganin kirana kikaƙi ɗauka dax means tafini muhimmanci kenan? mamaki maganar sa ta bata amma se tace " to kayi haƙuri bansan kai bane kasan ai banda no naka ko? To shikennan nayi miki uzuri amma dai a kiyaye gaba dan Allah,dan wlh bakiji yadda hankalina ya tashi ba xuciyata se sake²take min ko kina waya da wani namijin ne kuma kinsan bazan iya jurar wannan ba , Ameerah wlh ina sonki fiye da tunanin ki ,kibani dama na gabatar da kaina a gidanku saboda asan dani ina tsoron wasu suyi min kutse " Haba dai ,idan har da rabo ai babu wanda zeyi kutse ,and Kuma dai gaskiya bazanso ka gabatar da kanka tun yanzu ba saboda inaso ka ɗan bani lokaci kaga kafin nan mun fahimci junan mu ,kuma ma ni nafaɗa maka tun farko ba yanzu zanyi aure ba akwai aikin da nikeyi to se na kammala shi tukuna " nikam wane irin aikine da ze zama shamaki a gareni na mallakar ki a yanzu? "Kaga Manager don't bother ur self ,its off no use ,babu anfanin na faɗa maka ,kaga Yakamata ka kwanta nima baccin zanyi karka manta kayi addu'a" bata jira cewar sa ba kawai ta kashe wayar baki ɗaya ma tayi kwanciyar ta,xuciyarta cike *da saƙe²......... Comments and share pls *Sorry* *nayi* *mistake wurin nace Meerah se nace Zahrah ,bazan iya* *komawa nayi edit ba ,but* *nasan dai zaku* *fahimta luv You all mAh** *pipul* ❤️ Follow me on Wattpad@damselfeedo Real Bazamfaria ❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:1️⃣7️⃣ Washe gari Hayia sauda ta taso daga Niger ,bayan tayi handling gidanta a hannun Binta , bata sanar da kowa zuwanta ba ,dan haka babu wanda ya san zata dawo har Rufee saboda 2 days basuyi waya da ita ba a cewar Rufee tana fushi da ita ne. Misalin ƙarfe 1:20pm ,Hajia saudah ta iso gidan, shigo warta yayi daidai da fitowar Meerah daga cikin gidan hannun ta rike da yar'leda zata tafi kaiwa Nawwara saƙon ta ,da ido take bin motar da ta shigo dan bazata iya ganin wanda ke ciki ba ,saboda haka bata maida hankali kan ta ba tayi wucewar ta inda tayi niyya dan bata taɓa kawo wa ranta cewar Hajia saudah bace da Ammi tafara cin karo ,kwarjinin da matar tayi mata ne yasaka ta saurin xubewa a kasa tana kwasar gaisuwa ,da fari'a Ammi ta amsata tanayi mata wani irin kallo wanda ta rasa na miye mamaki ko rashin sani ,tun da ga waje suka fara jiyo hayaniyar su Nawwara ,da alama yau ma musun sukeyi akan wani abun ,da kuka ta shigo gidan ,tana kwalawa Ammi kira ,turus tayi ganin Meerah a gidan su se kuma ta tafi da sauri ta faɗa jikin ta ,tace " Aunty Nurain mugu ne kin ga yau ma seda ya kwacen abuna a school " ayya yi haƙuri ai kece babba Kinga abunki na kawo miki" ta bata ledar da ke hannun ta ,da murna ta amsa tana dubawa "Ko kece sabuwar Auntyn da aka ishemu da labarin ta jiya? Ammi ta faɗa tana murmushi"wow Ammi kalli abinda ta kawo min "Nawwara ta fitar ta na nunawa Ammi " kai lallai kam kin gode ,to kiyiwa Auntyn ki godiya mana "Ammi ni Aunty bata bani ba"to Nurain ai gatanan a gaban ka ka faɗa mata babu ruwana" dawowa yayi wurin Meerah yace " Aunty ni baki bani ba "ni ai babu ruwana da mecin zali ,so biyu kenan kana zaluntar twins sis naka dan haka idan kana so se kayi alkawarin bazaka sake amshe mata kayan ta ba "nayi alƙawari Aunty ,amma itama kifada mata tadena fadawa abokanaina cewar itace yayata" dariya Meerah tayi tace to shikennan zata dena ,ai baxaki sake ba ko ƙanwata? Kai ta ɗaga mata tace nadena Aunty "dariya Ammi tayi tace " idan kika biyewa rigimar wa'yannan ai bazasu barki ki huta ba ,kullum haka suke kafin atafi school za'ayi faɗa kuma da faɗan za'a dawo min "haba Ammi ai babu komai nikam rigimar nasu yana burgeni sosai ma ,bara na wuce se anjima Ammi" la har zaki tafi ko ruwa baki sha ba ya sunan ki ne " suna na Ameerah "Allah sarki sannu angode fa Allah yayi miki albarka "Amin nagode "har ta juya zata tafi Nawwara tace " Aunty zanje gidanku nima ,amma karki bari yaya Rufaidah ta buge ni "a'a kiyi zamanki kinji ,Kinga ai ba'anan gidan nike ba ,yanzu nan zan wuce gidan mu kuma Ammi bazata barki kije tare dani ba ta faɗa tana satan kallon Ammi " a'a Ameerah ni kam bazan hanata binki ba dan gani ɗaya kinshiga raina kuma har a xuciyata na yarda dake sedai,ƙa'idar Alh ne idan yazo garin nan to baya barin kowa fita ,har se ya koma and kuma inaso kisan wani abu kiyi taka tsantsan kinga wa'yanda kikeyi wa aiki basa son ma'aikatan su suna hulda damu ,bazan ji dadi idan kika rasa aikin ki ta sanadinmu ba ,dan Allah ki kiyaye kinji ,bawai saboda kar kishi go nan bane ,a'a sedan guje miki matsala" "To Ammi nagode sosai ni zan tafi "ok to ki gaida mutanen gidanku kinji . Koma wa bangaren su Rufee tayi dan tayiwa Larai sallama zata wuce gida ,tana shiga kitchen ta sameta tayi haje-haje dora wanan sauke wannan da mamaki Meerah tace " Aunty ba kin gama girkin tun ɗazu ba? Larai da batasan da shigowar ta ba ta jiyo da sauri ,tana zare ido tace " nikam Ameerah ina kika shiga tun ɗazu Hajiya Rufaidah ke neman ki "nema na kuma to me zanyi mata bayan seda na kammala duka aikina kafin nafita " cab! Hajia ce fa ta dawo ,shine take nemanki zaki gyara mata ɗaki, saboda yayi kura " Wai da gaske kikeyi Hajia ta dawo" ehhh mana menene ai nayi mamaki ma wannan karon ta daɗe dan gaskiya bata bari Alh ya kwana a garin nan bata dawo wa kinsan shegen kishi ne da 'ita. Meerah kam bata ma tsaya sauraren Larai ba ,da sauri ta kutsa falon ,raba ido kawai take yi a falon saboda matane har su biyar a zaune sun baje kayan ciye-ciye a gabansu ,se nishaɗi sukeyi " ubanme kikeyi akan su shegiya mayya kuryar su tafi ƙarfin ki "ko ba'a faɗa mata ba tasan cewar Rufaidah ce , sedai ba wanne ne a gabanta ba ,so takeyi ta tantance wacece Hajia Saudah a cikin matan nan ,kamar yadda suke binta da ido haka itama take kallon su ,bata gaishe su ba bakuma tayi magana ba ,sukar marin da taji a fusakanta ne yasaka ta dawo wa hayyacin ta da sauri ta zube a wurin. "a'a Rufaidah keda waye nikejin hayaniyar ki tun daga sama"Hajia saudah ta faɗa tana saukowa falon " Mama nida wata shegiyar Mabaraciya ce da na temaka na ɗauke ta aiki amma sam batasan me take yi ba ,ina tun ɗazu nike nemanta ta zo ta gyara ɗakin ki amma gana can wurin gantalin ta ,kinsan ,ƴaƴan talakawan nan kwaɗayi ne dasu ,salon taje can ma'aikatan gidan nan suyi mata ciki ayi kuka damu "tun da Meerah taji ta ambaci Mama se ta nemi zafin marin ta rasa ,sema kafe matar tayi da ido ,tabbas itama Hajia saudah kam cikakkiyar mace ce me ji da gayu gata babu lefi kyakkawa da ita ,a iya fuska kam bazaka taba tunanin tana da wani hali na daban ba " seda Hajiya Sauda tagama saukowa tukuna takai kallonta wurin wacce Rufee keyiwa wannan hargowar ,da sauri ta ja baya tana nuna Ameerah da hannu ,cikin rawar murya tace "Mar..y.am" jin sunan da ta kira yasaka Ameerah sauke ajiyar zuciya dan ta fahimci ta firgita ne a tunanin ko itace Yaya Maryam " Hajia Lafiya kuwa " matan suka tambaya "Mama menene kin san ta ne? Itama Rufaidah ta jefa mata tambayar "tunawa da tayi Maryam ai ko a lokacin Babbace kuma an tabbatar mata da mutuwar ta ,se ta sauke ajiyar zuciya a ɓoye tana sai-saita kanta ,batare da ta amsa tambayar da suke yi mata ba ta samu wuri ta zauna " Mama dan Allah menene ,kardai yarinyar nan mayya ce dubi yadda kika firgita daga ganin ta. To ke Ameerah daga ina kuma kuka ɗauko wannan yarinyar daga ganin ta bata da gaskiya ,bare ma daga ganinta irin buzayen nan ne na daji kinsan su da shegen rashin imani kuma akasarinsu mayu ne "haka dai sukeyita suratai ,amma Hajia Sauda bata ce komai ba ,ita kuma Ameerah se warar ido takeyi dan maganar gaskiya yanzu kam a tsorace take. tana tsugune a wurin Mu'aiseen ya shigo ,ɗaya bayan ɗaya yake kallonsu so yake yi ya fahimci abinda ke faruwa amma ya kasa ,zama yayi kan kujera yace " Mama andawo lafiya "cikin sanyin murya ta amsa shi abun yabashi mamaki sosai yanayin yadda yaji muryar ta kamar tana cikin damuwa dan baze iya tuna yaushe ne maganar arziki ya shiga tsakanin su ba ,abun da ya sani dai shine idan ta zo garin ze zo yayi mata sannu da zuwa shima saboda yasan idan be zo din ba ze iya kawo ɓacin rai tsakanin sa da Abba daga ƙarshe ma abun har ya dawo kan Ammi shiyasa yake ɗaukar duk wulaƙancin ta " ita wannan da lafiya take kuka" ya nuna Ameerah " yaya wlh tunanin mukeyi ko mayya ce daga ganin ta Mama ta rikice mana " cikin ko in kula yace " dama ke bakisan ta kika ɗauke ta aiki " yaya a titi fa nagan ta tana gantalin Bara shine na temake ta" batare da ya kalli Meerah ba yace mata "ƙarfe nawa kike tashi daga aikin ? cikin muryata da ta fara dishewa tace " ƙarfe 2 " duba wrist wach dinsa yayi yace " yanzu 2:40 ,hakan na nufin zaki iya tafiya "da sauri ta miƙe "haba yaya ya zaka ce ta tafi bayan bamusani ko da gaske mayyar bace"ganin irin kallon da yayi mata ne yasaka ta yin shiru ,dan batason faɗa yana shiga tsakanin su tunda tanason ya aure ta ,ita dai Meerah da sauri tafita da ga falon dan bata taɓa tunanin zata ga Hajiya Sauda ta firgita haka ba. kallon Rufaidah yayi yace " tun za'aje ake shiri base an dawo ba ,meyasa tun farko bakiyi bincike akan ta kafin ki ɗauke ta ba ,and da ace mayya ce ai ke zata fara cinyewa kafin Mama "haba kaiko ya daga shigowar ka bakasan kan magana ba zaka sallami yarinya ,yanzu idan mayya ce ai gobe ba zata dawo ba "cikin matan da suke zaune ta faɗa " ɗaga mata hannu yayi yace "se kijira goben idan bata dawo ba ,se ku fara nemawa Mama magani "tashi yayi yace " to Mama Allah huta gajiya ,daga haka yabar falon. yana fita suka fara zaginsa "wai Hajia har yanzu shegen yaron nan yana nan da jin kansa ,kiduba yadda yake magana cike da isa se kace shine me gidan " still Hajia Sauda batayi magana ba ,seda Rufaidah ta girgiza ta da karfi " wai Mama menene ko da gaske mayyar ce nifa yarinyar tabani tsoro "se yanzu ta sauke ajiyar zuciya ,cikin son kauda zancen tace " lafiya lau kawai yarinyar tayi min kama da wata ƙawata da ta rasu ne wlh shine fa da na ganta se na tuna da ƙawata ,mutuwar ne ta dawo min sabuwa "ayya Allah ya gafarta mata "suka haɗa baki " Ameen ,zan shiga ciki ina bukatar hutawa zamuyi magana anjima ......... *Kwana biyu nafara* *ƙyiuwar typing kuyi* *haƙuri pls* *Comments and share* Real Bazamfaria ❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:1️⃣8️⃣ Yau kam jiki babu kuzari Meerah ta shiga ,gida ,ƙarin sayin jikin ta ma da ta samu Yaya Labaran ya dawo ,a tsakar gida ta samesu dan haka ta ɗan zauna suka gaisa ,kafin ta shiga daga ciki Bayan ta wuce ne Yaya Labaran ya kalli Aunty yace " wai Nafisa lafiya Ameerah take kuwa se nake ganin kamar tana cikin damuwa tunda ga yanayin gaisuwar da tayimin zan iya fahimtar hakan ,wai daga ina ma take tun ɗaxu nike tambayar ki se kwana-kwana kikeyimin. Ayya,Yaya na faɗa maka ta je gidan ƙawarta ne kuma ma bata daɗe da fita ba kaikuma ka shigo ,maganar damuwa kuma ,xe iya zama ko yau da gobe ne kasan sha'anin rayuwa ,amma dai lafiya lau muka tashi a gidan nan zan tambaye ta ko akwai abinda yake damunta ne zuwa anjima . Tashi yayi yana saka takalmin sa " to shikenan ni dai zan fita se zuwa dare ko zan dawo dan zan zazzaga ne kinsan na daɗe wanan karon banzo ba tun a mota,su Kabiru suke kirana "adawo lafiya, ka gaishe su Yana fita Aunty ta tashi da sauri kitchen ta shiga ta ɗaukowa Ameerah abincin ta ,a zaune ta sameta tayi tagumi da duka hannunta biyu ,tayi nisa sosai a duniyar tunani,Aunty ta ta bata ,sauke ajiyar zuciya tayi tace " Aunty kece ,zauna mana "ta faɗa tana matsa mata gefen katifar ta ,zama Aunty tayi ,tana kallon ta batace da ita komai ba har tsawon lokaci seda ta gama nazarin ta " Hajia saudah tazo ne? Da sauri ta kalli Aunty cikin mamaki tace " ya akayi kika san haka? Murmushi tayi tace " iya wannan firgicin da kike ciki ya isa sanar dani cewar fuskar Hajiya Sauda ne ya samar dashi a xuciyar ki ,sedai tambaya na anan taya hakan ya faru ,bayan nasan Ameerah bata da tsoro musamman ga abinda ta saka a gaba? . "Hmmm Aunty bazaki gane bane nifa ba ita bace ta saka ni jin tsoro ,kawai dai yadda suke neman maida zancen wani iri Hajiya Sauda ta ganni shine ta firgita ,a tunanin ta ko Yaya Maryam ce ,to shine fa sukace wai sedai idan ni mayya ce taya ma za'a ce daga ganina ta rasa hankalin ta daƙyar Allah ya temakeni ,ɗan ɗan gidan ya shigo ,yace na tafi ,dan na rasa yadda zan wanke kaina ,saboda wlh nima firgicin da ta shiga ya bani mamaki ,dan ba wannan nike so ba nida nikeso na shiga jikinta ,to idan tayi sanyi ² dani ai komai xe lalace min. " Hajia saudah bazata taɓa ganin ki ta kasa tankawa ba ,dakuwa bata ɗauke ido ga yara mata bare ke ,kawai dai yanxu tayi shock ne da ganin ki amma ina tabbatar miki cewar ,kafin gobe tunanin ta ze dawo ke kuma se kisan yadda zakiyi da ita "yawwa Aunty sega yaya ya dawo duk na tsorata yanzu ya za'ayi na rika fita daga gidan nan "Ameerah nima tunanin da nike kenan sema Kinga yadda ya tsareni da tambayar ina kike ,kuma na fahimci kamar be gamsu da cewar da nayi gidan ƙawarki kika je ba,wai yasan baki damu da zuwa gidan kowa ba " akwai matsala kenan Aunty " karki damu Insha'Allah zamusan yadda zamu tsara sa ,kici gaba da tafiya ba tare da yagane ba ko ? da sauri Meerah tace " me kike tunanin samu sanar masa ya yarda kinfa san halin yaya ,akwai saukin kai kam amma ,a irin wannan baya sanya ,ni wlh nafara jin na sare akan lamarin nan Aunty " badai nice nace kibarni dashi ba to ai nasan me zan faɗa masa kedai kiyi ƙoƙarin cire damuwar nan a fuskan ki saboda kar ya sake zargin wani abun. "to shikenan Aunty Insha'Allah bama ze gane komai ba Rufaidah# da dare Hajia saudah na shirin tafiya ɗakin Abba ,kasan cewar yanada ɗaki a kowane party ,kuma taji shigowar sa tun ɗazu dan haka take shirin tafiya ,seda takammala komai kafin Rufee tace "am Mama wurin Abba zakije? Kallon ta Hajia saudah tayi tace "ko akwai damuwa da hakan ne" a'a Mama kawai dai naso mu ɗanyi magana ne "ta faɗa tana sosa kai ,dawo wa Hajia saudah tayi ta zauna ta ce " ina jinki "Mama dama da baki nan ne Abba yakemin magana akan aure ..."se kuma tayi shiru " go on ina jinki ,kinada wanda kike so kenan?Ehhh Mama sedai yadda naga Abba ya nuna tare yakeso ya aurar dani da Rumaisa ne abun beyimun ba , kinyi alƙawarin idan na tashi aure za'ayi bikin da ba'a taɓa yinsa ba a garin nan ,to me yasa zece wai ayi tare da su salon munafurci ne kawai Mama wlh sekinga irin abubuwan da sukayimin da ba ki nan ,Abba ma se faɗa yakemin ,wai inada baƙin hali " ajiye zancan su a gefe maganar haɗa bikin ne dai ko ni bazan lamunta ba to hala itama ta samu me so ne? Taɓe baki Rumaisa tayi tace "ni ina zan sani kinsan ba shiga sabgar su nikeyi ba " washe baki Hajia saudah tayi tace " to ke wa kika samo mana ,danfa har munso mu haɗaku aure keda yaron Hajia Sa'a"ashe Allah ya tsare dai ban amsa ta kai tsaye ba nace se na tuntuɓe ki ,ashe ma ke kinada wanda kike so ,to waye kuma ɗan waye?". "Haba Mama waye kuwa idan ba Ya Mu'aiseen ba ,ina kinsan da wannan zancen da daɗewa "ashe baki da hankali Rufaidah ban sani ba me zakiyi da wannan shegen yaron ,da baya son uwarki baya ƙaunar ta ,ban taɓa samun matsala da Alh ba se a dalilin sa to idan ma mafalki kikeyi ki falka dan bazan taɓa goyon bayan wannan sakarcin ba ,na faɗa miki,tun wuri kisake tunani kisamu wanda ya dace dake ,ko kuma ki amince da Anwar ɗan wurin Hajia Sa'a dan ko babu abinda ake nema ga namiji wanda baya dashi ,kyakkawa ne ajin farko na tabbata idan kika ganshi zasan yafi wancen sakaran komai ,sune suke da kuɗi ,mulki ke komai na da kika sani na rayuwa Allah ya basu ,rashin amsa mata da banyi ba bawai yana nufin dan bazan basu bane , a'a nayi hakan ne saboda na nema miki daraja ,kina lokacin da zaki fitar da wani mijin daban amma wlh idan kikayi wasa zansa Alh ya aura miki Anwar koda bakya son sa"tana gama faɗa ta bar dakin dan bata son Rufee ta karya mata zuciya wannan ihun na na ƙarfin haline ,Allah kaɗai yasan irin son da takeyiwa wa Rufaidah amma batajin hakan zesa ta yarda ta auri wani sakarai wai Mu'aisam Mutuwar zaune Rufaidah tayi dan bata taɓa tunanin zuwan ranar da zatace tana son abu Mama tace a'a ba ,a iya saninta duk abinda takeso shi Mama keyi koda kuwa hakan be gamshe ta ba "kai wasa Mama take wata ƙila dai saboda bata cikin kwanciyar hankali ne shiyasa tayi mata hakan dan ta kula tun abinda ya faru ɗazu har yanzu bata dawo dai² ba ,kema Rufee meyasa zakiyi mata wannan maganar bayan kinsan bata cikin natsuwa"duk zuciyar ce ke faɗa mata wanann ,kuma ta yarda da hakan ,dan haka bata wani damu ba ,takoma ɗakinta tayi kwanciyar ta ,se kuma abinda ya faru tsakanin Hajia saudah da Meerah ya dawo mata ,abun ya matuƙar bata mamaki ganin irin firgicin da dukansu suka shiga anya basun san juna bane ? "Kai ina ma Mama zata san wannan matsiyatan tun da ta san babu wani alaka ma da ze iya shiga tsakanin su ,to ko de mayyar ce? Idan kuma hakane da gaskiyar Ya Mu'aisam da itace zata fara cinyewa ,amma dai bara tagani wlh idan har gobe Mama bata dawo hayyacin ta ba to se tasaka an kama Meerah kai ba itaba ma har shegun iyayen ta "da wannan saƙe-saƙen har bacci ya ɗauke ta . Meerah# da wuri tagama shirinta ,bayan tagama aikin gida kamar yadda ta saba ko wace safiya bata fita se ta ragewa Aunty aiki ,dawo wa tayi ta zauna tana jiran fitowar Aunty saboda tanaso taji ya sukayi da Yaya, ya amince ko kuwa ,ganin lokaci yana ƙure mata ,se duba agogon wayarta takeyi ,daga ƙarshe dai ta yanke shawarar zuwa ɗakin su ta duba su ,a bakin kofa sukaci karo da Aunty , murmushi sukayiwa juna suna shigowa ɗakin "nasan ko wani bacci bakiyi ba ko kina tunanin ko Yaya ya amince ko a'a"wlh kuwa Aunty ,inajin tsoron yaki amince wa ,kinsan wanann mijin naki se ke "dariya tayi tace aikuwa dai dan gashi na tsara sa ya amince harda baki kuɗin abun hawa "kai Aunty da gaske nikam ne kika faɗa masa haka? Banyi tunanin ze amince cikin sauƙi ba " Meerah kenan duk yadda kike tunanin Namiji ,to ba komai bane a gaban matar sa sedai idan ita ɗin batasan kimarta ba ,bayan ya dawo ne dai yaganni kamar ina cikin damuwa ,shinefa yaketa tambayar menene ,nace masa babu komai ,dana ga ya damu kansa shine nace " wlh Yaya wani ,karambani nayi ,se yanzu ne nake nadamar yinsa batare da na ji ta bakin ka ba ,inajin tsoro bansan tata zaka ɗauki al'amarin ba ,wato gani nayi Ameerah ko yaushe tana zaune a gida ita ba karatu ba kuma ba sana'a ba ,se zaman banza shi ne ,ranar da naje gidan ƙawata na sameta tana koyar da yara dinki ,se nayi sha'awar itama Meerah ta koya ,nasan gaba zeyi mata anfani a rayuwar ta ,to shine fa take zuwa kullum da safe zuwa karfe 2 ta dawo jiya ma da kadawo baka sameta ba tana can ne ,naji tsoron na sanar dakai ne ,saboda bansan ya zaka ɗauki zancen ba ,amma dai dan Allah kayi haƙuri ,karkace zata dakata da zuwa" Shiru yayi ,yana saurare ,kafin ya ja dogon nunfashi yace " Haba Nafisa wanann ai abun karuwa ne menene na ɓiyemin kuma ,bawai zan hana ta bane ,amma baki ganin illa a cikin sammakon da takeyi tana fita sanin kanki ne se tayi tafiya kafin ko zata samu abun hawa ,banason wani abu ya sameta kamar yadda ya samu Maryam " Insha'Allah Yaya babu abinda ze faru se Alkhairi kaaide kayi mana fatan nasara " to shikennan Allah ya temaka yabada abinda ake nema" kinji fa yadda muka yi dashi ,har tabada kuɗin abun hawa". Rungume ta Meerah tayi cike da farin ciki tace " Aunty Nagode miki sosai wlh naji daɗi , Insha'Allah babu abinda ze faru yanzu Bara naje nayi masa godiya ko ,dama tun ɗazu na shirya ke nake jira" a dawo lafiya Aunty tayi mata ta fita. Amamakin Meerah tana fita daga gidan ta samu motar Manager a kofar gida ,tabbas ta gane motar amma se tayi kamar bata gansa ba taci gaba da tafiyar ta , seda takai bakin titi tana shirin tsaida mashin se taga yayi parking a gabanta ,ɗauke kai tayi taci gaba da tafiya ,da sauri ya fito daga motar yasha gabanta " haba Ameerah wai ya kikeso nayi da kaina ne sam kin ƙi bani damar da zan samu kusanci dake ,ki yi haquri idan na takura miki amma wlh lefin xuciyata ne ina sonki ,dan Allah kixo kishiga na ajiye ki inda zakije se mu karasa maganar a mota" ganin idan bata shiga ba zeci gaba da binta se kawai ta bi bayanshi da kansa ya buɗe mata motar ta shiga sannan shima ya zagaya ya shiga ,seda suka ɗauki hanya yace " ina muka nufa? dama bakasan inda zanje ba amma shine ka dage seka ɗaukoni " Murmushi yayi yace " to ayi hakuri ni ai banki mu zagaye garin nan a haka ba saboda haka idan ma baxaki faɗa ba zanci gaba da zagaye dake " aikin naka fa? Uhmmm zan kira nace yau Madam ta hanani fitowa" bata lakacin da murmushi ya suɓuce mata ba ,harseda haƙoranta suka bayyana " haba koke fa ,kina da kyau idan kika haɗe fuska to ya kike tunani a lokacin da kikayi dariya? Cike da son kauda zancen tace " unguwar da ka ganni ranar can zaka kaini" kallon ta yayi cike da son karin bayani ,se dai ta kauda fuskarta gefe saboda Allah yagani bata son yawan shige matan nan da yake yi ,dan ita fa babu tsarin auren me mata a rayuwarta ,sedai abinda Allah ya rubuta a gareta. Har bakin get ɗin gidan yakaita,duk da ya dage akan se ya shiga da ita ,daƙyar ta samu yayi parking a wajen ,a xuciyar ta take ayyana dan besan matsayinta a gidan bane ,kafin tagama tunani taji ya sakomata tamabaya " me kike zuwa yi a gidan nan ? Da sauri ta kalleshi ,seda ta buɗe murfin motar kafin tace " Aikatau" daga haka ta rufo masa kofar ko waigowa batayi ba tayi knocking me gadi na buɗe mata ta shige da sauri kamar zata kife , A harabar gidan ta samu Mu'aisam yana karanta jarida ,sauri ta kara dan bata so ya ganta ,seda takusa shigewa taji saukar muryasa akanta " ke zo nan.......... Comments and share pls Real Bazamfaria ❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:1️⃣9️⃣ jiyowa tayi cike da addu'ar Allah yasa ba da ita yake ba ,kusan hakanne dan hankalin sa na kan jaridar da yake karatu ,bama zaka taɓa tunanin shine yayi magana ba "wata ƙil nice banji da kyau ba ,dagani ma beyi magana ba" abinda zuciyarsa ta gaya mata kenan aiko se taci gaba da tafiyarta ,har ta shige party ɗin da take aiki, hakan da tayi ba ƙaramin ɓacin rai ya saka shi ba ,idan akwai abun da ya tsana befi yayi wa mutum magana yajishi kuma ya share shi ba ,wanda ya kula ɗabi'ar yarinyar kenan duk lokacin da zakayi mata magana ko tambayarta kayi se tayi kamar ma bata ji ka ba "amma zan koya mata hankaki ai " daga haka yaci da abinda yake yi da sallama ta shiga falon ,sedai kamar kullum bata isko kowa a ciki ba ,dan haka kawai ta fara aikin ta ,tana cikin aikin ne Hajia saudah ta fito daga ɗakin Abba turus tayi tana kallon ta ,maganar da Abba yayi ne yasaka ta saurin amsahi cikin rawar murya " Saudah kema Kinga abinda nagani ko? cikin rawar Murya tace " me kenan? Nuna mata Meerah yayi yace nasan kema Kinga kamar "a'a ni banga komai ba ,kamar wa kuma kagani gareta " wlh Hajia ina ganin ta na tuna da Birrester,badan nasan da ya mutu be bar kowa ba kuma ba dangine da shi ba to da se nace tabbas wannan ɗin jinin su ce "kai Alh idon ka ne kawai yagane maka haka ,to taya ma wannan zata zama jinin su bayan Rufaidah ta faɗa min a titi take yawon bara shiyasa ma ta temake ta ,kaima kasan wannan batayi kama da masu arxiƙi ba " hakane kuma ,amma dai ni kam gaskiya naga kamar su ,ke bani ba ma nasan ko Hajia Ammi ta ga wannan zatace suna kama" Cikin fushi tace " to ko suna kama dai bance wata can ta rika shiga lamarin gidana ba ai koda basuyi kama ba zata iya cewa sunyi tunda har kai kace ,kasan ta da muna furci ,nikuma bazan faɗi karya kawai saboda na faranta ran wani ba ,kuma wlh wannan ƴar aikin dai tawa ce babu wanda ya isa yayi min shishigi a kanta" Shiru yayi yana sauraren ta ,mace kamar me aljanu to menene abun faɗa anan ,tun da ba wani yace xe ɗauke yarinyar yakai wani gu ba ,sanin idan yayi Magana zasu iya seda hali a gaban Meerah se kawai yace " to nide asamu a shiryamin abun kari da wuri na faɗa miki zuwa 10 fita zanyi bara naje mugaisa da su Ammi ko ? Taɓe baki tayi tace" banda damuwa da wanan kuma salon nayi magana kace na cika kishi kaidai wlh Alh kaji tsoron Allah ,mutum ya girma amma besan ya girma ba ko yaushe se rawar ƙafa akan mace mtsswww" ta barshi tsaye a wurin ,ita dai Meerah al'ajabi ne ya kamata ,a zuciyar ta take ayyana wane irin mutum ne Abba ,shikennan shi beda kataɓus a lamarin iyalin sa ,a fuska dai kaga cikakken mutum amma a zuci ba haka bane" ganin Hajia Sauda ta shige cikine ya saka Meerah saurin duƙawa tana gaishe shi " yauma dai babu lefi ya amsa mata fuska a sake "duk da yanayin da yaɗan sauya ,da alama abun da Saudah tayi ne ya taba zuciyarsa sedai yakasa nuna hakan a gabanta. Koda Hajia saudah ta shiga ɗaki se ta kasa zama ,xuciyar ta se saƙe² take ,wani tunani ne yazo mata ,se ta saki murmushi tana dauko wayarta ,lambar Hajia Laura ta kira ,bayan sun gaisa tace " Hajia Albushirin ki ,Kinkuwa san naci karo da wani zinari mai matuƙar kyau a gidan sedai da alama xeyi wuyar ɗauka ,dan na fahimci da zafin wuta a jikin sa ,ina tunanin ban taɓa samun zinari irin na wannan lokacin ba gaskiya "daga can Hajia Laura tace " ke uwar daba ,fayyacemun ingane me ze hanaki ɗauka idan ke kinajin tsoro ne ,ba gani ba kinsani bana tsoron komai yanzu ya za'ayi naga kalar design ɗin nasa kafin nasan hanyar da zamubi dan damƙeshi batare da wani matsala ba? " Uhmmm to bara ayi yadda aka saba bani some minutes ,zan turo Miki" kashe wayar tayi ta shiga wanka a gurguje ta fito ta shirya cikin wani doguwar rigar lace ,kayan ya amshi jikin ta dan gaskiya babu lefi itama Saudah tana ji da kyau wanda kusan ma shine abinda ya fara jefa ta wannan rayuwar Bayan Meerah tagama gyara ɗakin Rufaidah se tace da ita ta shiga dakin da yake opposite na Mama ne kitabbata kinyi komai yadda ya kamata,kuma ki kiyaye hannun ki da ɗaukar abun da xe iya zamo miki masifa"Murmushi Meerah tayi tace" karki damu shi kansa hannun ai dole ze kiyaye ,dan yasan ba'an halicce shi saboda ɗaukar abinda bana sa bane ,shiyasa yafi sabawa da neman lada ,bara nayi sauri kar na ɓata lokaci" haka ta fita tabar Rufaidah ciwon zuciya ,dan ita fa bata gane magana Meerah ta faɗa mata ba kawai dai taji haushine ganin taki nuna ta damu da maganar da tafaɗa mata A ƙofar ɗakib ta ja ta tsaya ,se kuma xuciyar ta keyi mata tunanin " yanzu idan kika shiga ta murƙushe ki cikin ɗakin nan fa? anya ba gangancin zanyi wa kaina ba? kai ina ma ai bazata fara aikata hakan ba tunda tasan zan iyayun ihu na tona mata asiri " da wannan karfin gwaiwar ta samu ta sai-saita natsuwrta tayi knocking , sedai shiru babu amsa ,ganin tayi har sau uku ba'ayi magana ba se tayi tunanin ko bata ciki ne saboda haka kawai ta murɗa ta shiga saboda ,ganin dakin yayi kura sosai ga kuma toilet a sake da alama anyi anfani da shi anmanta ba'a rufe bane ,sam bata kula da Hajia saudah da ke can wani ɗan lungu da ke tsakanin gado da madubi ba ta duka ne da alam tana neman wani abune ,shiyasa Meerah bata kula da ita ba ,ganin ɗakin yana bukatar gyara na musamman se kawai ta cire hijabin ta ta aje gefe ƙyam saudah ta kafe idon ta akan Meerah ,dan kuwa irin tight shirt dinann ne a jikin ta ya ɗame ta sosai hakan yasa duk wani hallita da baiwar da Allah yayi mata ya bayyana ,ga gashin ta da ta tufke a gefen kafaɗa ,yawun wahala saudah ta sauke " ashe duk yadda take tunani ma yarinyar ta wuce can tabbas wannan zata kawo kudin da bata taɓa samu da wata mace ba ,dole ne ta ajiye kishi gefe ta mora kuma tabawa se Sanator su mora dan tana da tabbacin ze iya bayarda ko nawa ne akan wannan . Meerah da bata san wainar da ake tuya ba ,ta saki jiki aikin gabanta kawai take gashi har wani girgiza jiki take wanda ita a wurinta sauri takeyi while Haija saudah kuwa mutuwar zaune hakan ya sakata. Tsaf tagama gyara toilet din kafin ta zo tafara gyara gado yaye bedsheet ɗin da ke shinfiɗe tayi ,ta je tasaka a ta buɗe weldrop tana neman wani ,cikin Sa'a kuwa ta samu zuwa tayi zata shinfiɗa ,mamaki ne ya cika Hajia saudah ƙarfin halin yarinyar ko waye yabata damar canja wa ,duk masu aikin su babu wanda yataɓa haka sedai idan itace taga yayi mata datti idan sun shigo se ta ciro masu tace su shinfiɗa wannan ,amma ita ta saki jiki kamar tana gyaran gadon gidansu ,seda Meerah ta shinfiɗa ta zo wurin soke gefe da gefen gadon ne idon ta ya sarƙe cikin na Hajia Sauda ,ihu ta saki dan har ga Allah taji tsoro ,cikin sarƙewar murya Hajia Sauda tace " ke..la.fi.ya? Ita fa a tunanin ta ko tsawa tayiwa Meerah ,sedai batasani ba duk wanda yaji maganar ta ze iya fahimtar cikin halin da take ,da sauri Meerah ta rarumi hijabin ta ta saka ,ta dawo " dan Allah Hajia kiyi hakuri wlh bansan kina ciki bane nayi knocking naji shiru "Hajia saudah bata son Meerah ta fahimci wani abu se ta fitar da wayarta. Kamar tana dannan wa tace " ya Sunan ki? Suna na Aminatu waye Mahaifin ki? raurau tayi da ido kamar xatayi kuka tace " Labaran dan Allah Hajia karki koreni ni wlh zanyi duk abinda kikeso ,indai zan samu kudi iyayena talakawa ne ,nikuma banaso na tashi cikin rayuwar talauci ,shiyasa ma nake wanann aikin da zan samu wanda yafishi ma zanyi....... *Yanzu za'a fara wasar* Amma *babu tabbacin kusamu karashe dan wlh na raina wa comments ɗInku ,kuma indai mutum ya sanni to ya san halina dan na dakata da labarin nan ba sabon abu bane a gareni har sadda kuka shirya gyarawa se muci gaba* Akwai ƙura fa ,dan kunji Rufee tayi scarce a wannan page ɗin to tana can tana nemawa kanta mafita ne dan dole zata aure Mu'aisam😂 Masu yimin comments ina godiya kuma wlh inajin daɗi , luv you so much billahi❤️❤️ Comments and share Real Bazamfaria ce❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:2️⃣0️⃣ *This* *page goes to my VIP my Mom @Maryam Sa'ad and Anmata Khairatu* *nasan cewar* *zeyi muku daɗi* *dan anzo wurin da kukeso* *ina godiya da* *soyayyar ku gareni Allah yabar ƙauna*❤️ Murmushi Hajia saudah tayi mata ,tana faɗin " jeki karasa aikin ki" kamar gaske Meerah ta tashi cikin mutuwar jiki tana ci gaba da gyaran gadon ,tashi Hajia Saudah tayi tabar mata ɗakin ,tana fita Ameerah ta sauke ajiyar zuciya ,tare da zama daɓas kan kadon ,duk da tana cikin murnar ganin tafara samun nasara ,amma gaskiya xuciyar ta cike take da tsoro ,ga kuma tunanin idan Hajia Sauda ta bukaci tafiya da ita garin da take rayuwar ta ya xatayi kennan ,tasan ko giyar wake Yaya yake sha baze taɓa amincewa da ta tafi wani wurin ba ,dama dai ace ta shirya tafiya garin su,ta wannan hanyar ne kawai take tunanin nasara Hajia Saudah ta na fita daga ɗakin tayi saving vidion da tayiwa Meerah ,da sauri ta turawa Hajia Laura ,dama tana online tun ɗazu take tsimayen zuwan sakon yana shiga kuwa tayi azamar buɗewa ,da kyau take kallon Vidion kashe data tayi ,dan taga kamar zasu fahimtar juna baki da baki ,dan haka se ta kira Hajia Sauda Tana ɗagawa tace " wlh Uwar daba ke ɗin nan me Sa'a ce ina kika samo wannan gashi da ganin idon ta xatayi kwaɗayi Kinga baxaki sha wahala akan ta ba ,kai gaskiya ta haɗu ,amma menene abun da kike tunani ze miki shamaki da ɗauko ta ,ina da bakinta naji ta fadi cewar tana neman aikin da yafi wanda takeyi ,kuma ma iyayenta talakawa ne kawai inaganin ,kayan abinci zaki siya kicika mota kikai musu ,daganan se ki nuna musu kina tausayin rayuwar yarinyar ne saboda haka zaki tallafa mata zaki tafi da ita inda kike aiki kisakata school,ina dama akan wannan tsarin kike ,to miye matsalar ?". Dariya Saudah tayi tace " wlh Hajia ina akan wannan tsarin sedai haka kawai xuciyata bata kwanta da yarinyar ba inajin tsoron ta janyo min matsala" mtssww Hajia wani lokacin kinada abun takaici menene matsalar kimsan dai babu wanda ya isa yayi exposing naki,saboda kinada kima da mutumci a idon jama'a ,ke ko ba haka ba bana tunanin akwai hukumar da zata iya hukunta ɗaya daga cikin mu ,kin manta masu hukumar ma munayi musu amfani to ,Kinga idan kina jin tsoro ne akwai plan B" ina jinki menene shi? Yawwa shiryawa zanyi inzo kawo miki ziyara ,daganan se nace dama ina neman ƴar aiki,dan tawa tayi aure ,se na faɗi kaso me yawa da zan riƙa biyanta duk ƙarshen wata ,nasan iyayen ta ma zasu amince ,Kinga se na taho da ita ,Kinga kema zaki fita zargi" kai ƙwarai kuwa Hajia kinzo da shawara amma dai zanyi tunani akan hakan " Sallama sukayi Hajia Laura ta aje wayar tana bushewa da dariya " tabbas wani lokacin kwakwalwar Sauda bata aiki ,tsawon lokaci taki basu damar sanin ahalinta gashi cikin sauki zata je ga abun kaunarta , dan wlh komai ze faru bazata bar gidan ba se ta lasa zumar Rufaidah dan kuwa tun lokacin da ta ga hoton ta abun yakasa barin kwakwalwar ta ,kiran sauran kawayen cin mushen su tayi ta haɗa compress ,anan ta labarta musu ,kowa daga cikinsu shawarar yadda zata mallaki Rufaidah cikin sauki suka bata ,tare da bata ƙwarin gwiwar tafiya ,ko dan ta gano musu kalar mijin Hajia Sauda da takeyi musu tunkaho. Meerah# Da sauri ta kammala gyaran ɗakin ,tana gama yau bata jira lokacin tafiyarta yayi ba ,kawai ta tafita ,a daidai lokacin da tafito shiku Mu'aisam,ya fito hannusa rike da twins da alama fita zasuyi ,sam bata kula dasu ba se da Nawwara ta kwace hannun ta daga Mu'aisam,ta taho da gugu tana faɗin " Aunty" da sauri meerah ta jiyo ,ganin Nawwara se ta sake mata smile "iyye Auta ina zakije haka ,kikaci gayu "fita zamuyi Aunty zamuje gidan Umma ne " ba tare da Meerah ta san wace Umma take nufi ba tayi murmushi tace " lallai kam to ki gaisheta sosai kinji " lah Aunty ai bata sanki ba" Ehhh duda haka dai ki gaishe ta "karar horn da sukaji ne yasa da sauri Meerah ta sake hannun ta tace jeki ana jiranki " Aunty kixo mutafi mana "a'a ni Kinga gida zanje ,jeki karki ɓata lokaci" make kafaɗa tayi tace "Allah kizo zamu sauke ki a hanya ai haka Ya Rumaisa ma idan zamu fita se tace Yaya ya ajeta gidan ƙawayen ta kuma baya faɗa ,oya let's drop you" ta faɗa tana jan jannun ta "kamar wata sauna haka Meerah ta zama ita batabi Nawwara ba ,ba ta kuma hanata jan hannun taba" kishigo mutafi mana " taji maganar Rumaisa ,murmushi tayi tace" a'a ba hanyar mu daya ba ,kutafi kawai na gode " tsawar da Mu'aisam yayiwa Rumaisa ne yasakata ɗago idon ta ta kalleshi " zaki shiga mutafi ne ko natafi na barki nan idan Mazan da suke zuwa daukarta sun zo se ki shiga su rage miki hanya?sosai kalmar mazan ya bugi zuciyar Meerah sedai bata da halin maida magana a wannan muhallin ,da sauri Rumaisa ta ja hannun ta ta tura ta a motar ,babu yadda ta iya dole ta zauna ,sedai ta haɗe fuska dan ta kula kamar Mu'aisam irin mutanen da basu iya magana ba ,su kan faɗi duk abinda yazo bakin su ,idan ba haka ba wane namiji ne ya taba zuwa ɗaukar ta da ze faɗi haka Babu wanda yayi magana a motar se su twins da suke ta buga game a wayar Mu'aisam, basu tambayi ina zasu ajeta ba haka itama batayi magana ba ,tsayawar da taga motar tayi a gaban wani gida dake bakin titi ya sakata saurin buɗe motar tafita ,dan a tunanin ta ita suka tsaya ta sauka ,tun sun zo bakin hanya , sedai a mamakin ta dukan su suka fita ,Rumaisa ce ta rike hannunta kamar me tsoron karta gudu ,har suka isa bakin get ɗin gidan , knocking sukayi daga ciki aka amsa da ana zuwa ,da alama irin madaidaicin gidan nan ne da zaka ga get ɗin kusa da falon gida Wata yar budurwa ta buɗe kofar fuskarta dauke da farin ciki take musu sannu da zuwa se kuma ta basu hanya suka shiga har falon gidan dukan su anan suka zauna ,babu daɗewa wata ƴar matashiyar dattijuwa ta fito akalla zata kai shekaru 55 ,dan sosai dan zata girmi Ammi ,kuma dai yanayin jin daɗin ba ɗaya ba ,duk da suma ɗin da gani suna da nasu rufin asiri sedai Bama zaka haɗa da nasu Ammi ba. "Lale marhaban yan biyu kyautar Allah, yau kune a gidan mu sannun ku" abun da take faɗa kenan har ta zauna ,dukansu rusunawa sukayi suna gaishe ta ,cike da jin daɗi ta ke amsasu " Amra kije ki kawo musu ruwa mana "tashi tayi babu bata lokaci kuwa ta kawo musu Ruwan ,ita dai Meerah ,kusa a makure take zaune ,dan duk se takejin wani iri A kunne Amrah tayiwa Rumaisa rada tana tambayar ta " wannan ko ita ce Yayan mu ze aura,na ganta kyakkawa da ita "tayi maganar so whisper ,kama baki Rumaisa tayi tana dariya se kuma ta kalli Mu'aisam ,harara ya jefa mata ,kamar yaji abinda sukace, tashi yayi yace " Umma bara na ajiye yarinyar nan se na dawo " adawo lafiya sukayi masa ,ganin yafice beyi mata magana ba ,se ta mike itama tayi musu sallama ta fita ,aiko suna fita Amrah da Rumaisa suka samu damar yin dariyar da suka kumshe ,kallon su Umma tayi cikeda mamaki tace " kuma lafiyar ku ,ko shegen gulmankun da kuka saba ne? Wlh Umma da rabon autar yarnan taki ta daku a gidan nan yau " Rumaisa ta faɗa tana sakeyin dariya " Haba waya isa yazo har gida yadaki yata me tayi ma da wani ze daketa ? " Hmmm Umma bakiji me tace ba wai wannan ce yaya ze aura? tasan dai halinsa ai" se kuma tayi kasa da murya "Allah kuma Umma da ta faɗa se nake ganin dacewar su ,dan kam Allah yayi mata baiwar kyau ,a haka ma dan basu da shi ,da ace sunada kudi wannan ta shafa mai me tsada ai wlh ba matar kanana bace " ita dai Ummah murmushi kawai tayi tace " to menene nikaina ai nazata surikar Ammi ce aka kawo ta gausheni ,kuma Kinga saura kaɗan na tambaya ganin dai kamar tanajin kunya ne yasa nayi shiru,ashe da se ya haɗamu duka ya daka ko?". " cab Umma ko kin manta sis Rufaidah ce yake so ,kuma tana matuƙar son sa ,dan Allah kudena zancen nan kar kujawa yar mutane wulaƙanci dan kuwa Ƴar aikin ta ce " zaro ido Amrah tayi tace "wai da gaske kikeyi wanann fine girl ɗin aiki takeyi wa Rufaidah ? Cab dama Yayanmu zece yana sonta ,naga yadda shegiya xatayi ,wlh nikam bana fatan ya aure ta ,nifa bana ma tunanin soyayya sukeyi kamar dai itace take wani iyayi ,musamman idan ta ganmu ,shegiya tana fama da dogon wuya kamar wata umbrella" kai Amrah bana son wulakanci a gabana kikeyiwa yar' uwara rashin kirki ,Kinga nikam inaso ya aure ta ,dan tana son sa a yadda na fahimta ze iya canza ta " taɓe baki Amrah tayi tace " hali ai zanen dutse ne ,bana tunanin zata canja ,any way Allah ya tabbatar mana da mafi alkhairi " yawwa ko kefa abinda Yakamata kice kenan tun farko". Koda Meerah ta fita har Mu'aisam yakai motor ,dan haka itama kai tsaye ta isa back seat ta buɗe ,har xeyi mata magana kuma se ya fasa ,tana shiga ya tayar da motar ,ganin ya dosa titi ba tare da ya tambayeta inda ze kaita ba ,se hakan yasaka ta tunanin shi wane irin mutum ne idan bata manta ba ai Fatima tace yana da kirki sedai ita kam sam bataga wani kirki a tattare da shi ba ,dan haka ta kudurta wa ranta idan zasu kwana su wuni yana shawagin nan bazata buɗe baki ta faɗa inda xe kai ta ba ,sedai idan shine ya tambaye ta ,dan bata sa shi ya ɗauko ta bare yazo yana wani shan kamshi" mtsswww" ta ja tsaki wanda har se da yadan jiyo ya dubeta ,ganin hankalin ta ma yana a wajen motar se bece komai ba ya ci gaba da tafiyar sa, shiru shiru ,har seda taji motar tayi parking da mamaki ta ke kallon wurin da ya tsaya ,tabbas unguwar su ne sedai be shiga lungun ba a bakin titi ya tsaya " to ya akayi yasan unguwar da take, anya kodai dama ya santa ne " idan kingama ƙauyancin zaki iya fita " ya faɗa batare da ya kalleta ba ,buɗe fita tayi daga motar tana magana na kasa-kasa tana hararsa ,da karfi ta rufo masa kofar ,irin wai ita taji haushin nan ,har ta tafi sekuma ta dawo daidai wurin glass ɗin da yake tace " Nagode" tare da turo baki kamar wacce aka yiwa dole,daga haka ta ci gaba da tafiyar ta ,be san sadda murmushi ya suɓuce masa ba ,dan shi al'amuran yarinyar mamaki suke bashi ,wani lokacin tayi kalar muna fukai ,wani lokacin kuma tayi kalar natsuwa yau dai zallar tsiwa yagani a tattare da ita ,shi be masan dalilin da yasa ya ɗaukota a motarsa ba ,koda yake Rumaisa ce ta jajibota zan yi mata warning kuwa ,dan banason yarinya marar kunya. # *hi guys nasan da yawan* *ku* , *kun* *matsu kusan asalin labarin shin wacece Meerah me Hajia Sauda tayi mata da har take da wannan alwashin* ? *Waye* *Mu'aisam? Da shi da Rufee ko akwai aure a tsakanin su? Idan akwai dole akwai wanda ba ɗan gidan ba kenan to waye daga cikinsu? Rufee ko Mu'aisam? Ya kudirin Hajia Laura shin da gaske xatayi nasarar lalata Rufee ko kuwa ,kai guys akwai abubuwa a dunkule yasin😂 it's mistery story kusan haka salona yake 😜 ga duk wanda ya karanta Sahibul ƙalbi, Asalina ,tabbas suma sunzo ne a dunƙule* ❤️ *kude* *kuci gaba da bibibiyata Much luv and endless* *care* ❤️ Follow me on Wattpad@damselfeedo Real Bazamfaria ce ❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:2️⃣1️⃣ Bayan kwana biyu Rufaidah ta sake samun Hajia Sauda da zancen Mu'aisam,wanannan karon sosai taci mata mutumci ,saboda haka ta yanke shawarar samun Abba da zancen ,a lokacin yana sa shen su Ammi dan haka ta saci jiki ta same shi ,yana gishin giɗe tayi sallama ,amsawa yayi yana tashi zaune " a'a Rufaidah kece cikin daren nan? " Ehhh Abba barka da dare "wuri ta samu ta zauna tace "Abba, dama.." se kuma tayi shiru ta kasa faɗa ,tattara hankalin sa yayi kanta dan yasan tunda yaganta haka to maganar me muhimmanci ce " come on Rufaidah menene? ina fatan dai ba wani matsalar bane " Abba dan Allah ka temaka min wlh ina matuƙar son Yaya Mu'aisam nide bazan iya auren wani ba sedai na zauna bazanyi aure ba" ta ƙara sa kamar xatayi kuka " shiru Abba yayi ,dan gaskiya ba ita ya so aurawa Mu'aisam ba ,sedai babu komai tunda Allah yasa beriga ya furta wa kowa ba and dukan su ƴaƴan sane "ashsha saboda kina son yayanki shine duk kika zama wata iri haka? Ko shine yace baya sonki?". A'a.Abba Mama ce tace bazata bari na aure sa ba wai ita tana da wanda take so na aura ,dan Allah Abba katemakeni ,kasan halin Mama, bansan me yasa bata so na' auri Yaya ba " karki damu Rufaidah,ni nasan ta inda zan ɓullo mata kisaki ranki ,aure kamar kin auri Mu'aisam ne kinji ,banason kisa damuwa a ranki ,jeki kwanta " to Abba nagode Allah ya ƙara girma ,seda safe " har takai ƙofar fita se ta dawo ,kallon ta yayi yace " wani abunne? dama Abba banaso kafaɗawa Mama nice naxo" murmushi yayi mata " karki damu kedai ki saki ranki ita ai bata isa ta hana abinda nayi niyya ba ,shiɗin ɗan uwanki ne dan haka ita bata isa ta rabaku ba" "cikin jin daɗi tace " to Abba Nagode sosai Allah yaƙara girma". Bayan kwana biyu Abba ya tara duka iyalan sa ,duda seda aka kai ruwa rana kafin Hajia Sauda ta yarda ta sameshi a sashen Ammi ,se wani harare² take Mu'aisam ne ya buɗe musu taro da addu'a ,kafin Abba ya fara magana " maƙasudin taraku anan ,ba wani abu bane face saboda ke Rufaidah da kuma Rumaisa ,duk abinda yakamata nayi muku nayi to gaskiya yanzu so nike na aurar daku na huta naji da su Mimi" wannan abun da yafaɗa yaƙara ƙona zuciyar Saudah " dan haka idan kuna da wanda kukeso ku sanar dani, dan banaso nayanke hukunci kuga kamar banyi muku adalci ba ,ke Rufaidah dake zan fara shin kinada wanda kikeso ne? Ɗago kai tayi ta kalli Hajia Sauda,aiko tayi mata wani kallo me haɗe da gargaɗi ,wanda duk a idon Abba ne ,da sauri ta duƙar da kanta kasa cikin rawar murya tace " a'a Abba ni babu wanda nikso " girgiza kai kawai yayi yana maida akalar tambayar sa akan Rumaisa " Abba kasan ni ban rigada na kammala karatuna ba " Rumaisa aure ai baze hanaki karatu ba , sedai idan kince bakida wanda kike so a yanzu to wannan kam ,zanyi miki uxuri saboda karatun amma kitabbatar kafin ki kammala kun shirya kanku da wani ,idan ba haka ba ni zan zaɓa miki kamar yadda zanyiwa ƴan'uwanki a yanzu . Mu'aisam ,nasani kai yaro ne me biyayya,dan haka nayi shishigi a cikin rayuwar ka ban sani ba ko zakayi farin ciki da hakan ,na yarda da tarbiyyar ka Mu'aisam ,a kwai kuma dalilan da yasa nayi maka wannan zaɓin ,iya sani na dakai ,na sha tambayar Ammin ku ko kana da wacce kake so amma dai amsar ɗaya ce babu shekarun ka se ƙara ja sukeyi amma sam kai babu tunanin auren a ranka ,Amminku itama ta saka ma ido ,saboda haka ga kanwar ka Rufaidah nan ,nabaka ita kuma banason auren ya wuce sati 3 masu zuwa ,ina fatan zakuyi min biyayya ku rike junanku amana. duka mutanen Uku a firgice suka kalli Abba ,Ammi ,Hajia Sauda,da kuma uban gayya Mu'aisam,da yaji zuwan maganar a bazata ,meyasa Abba xe zaɓa masa Rufaidah bayan duka halayyar ta babu me burge shi? innalillahi wa'inna ilaihirraji'un,kawai yake maimaita wa cikin zuciyar sa ,dan har wata zufar wahala yaji tana titsatso masa "Wlh Alh baka isa kayi kyautar ƴata a wurin da ba'a son ta ba kuma na barka , taya ma ka rasa wanda zaka zaɓa mata se waƴanda kasan cewar ba ƙaunar mu suke ba ,idan har yazama dole ne se kayi haɗin naga akwai mace a ɗakinsu meyasa baka bashi ba ,ok se tawa " yar ko to idan ma wani muna funcine akayi ,tun wuri a warware maka dan narigada nayiwa ƴata miji " cikin tsawa Abba yace " ya ishe ki haka Saudah ,waike se yaushe ne zakiyi hankali ,ace a gaban yaranki ma bakisan ki kama kanki ba yanzu wannan abun da kikayi shine me? Haka kike so itama ƴar taki taje tanayiwa mijinta kome ,wlh kar ki kaini bango shirun da kika ga inayi miki bawai tsoron ki Nike ba kuma wlh idan kika sake furta kalma ɗaya a wurin nan to a yau ɗinnan zan ɗaura musu auren ba se gobe ba kuma kinji na rantse idan kuma kina wasa to ki tanka " duda Abba mutum ne wanda bayada damuwa amma fa idan ransa yabaci to yakanyi abinda yafi abinda ya faɗa ,kuma tasan idan ya ɗaura auren shikennan anshiga gabanta dan haka ta ja hannun Rufaidah da karfi suka bar falon. Mu'aisam ma jiki a mace yatashi ya fita ganin haka Rumaisa da Mimi harda su Nawwara ma suka fita duda itama zuciyarta babu daɗi. Yayi saura daga Ammi se Abba ,kallon yadda ranta yake a ɓace yayi ,se yanzu ne ya fahimci cewar be kyauta mata ba ,dan ya hango tsan tsar rashin jin dadi a idon ta ,cikin sanyi murya yace "Hajia" ɗaga masa hannu tayi alamar dakatar wa ,cikin sanyi murya batare da hargitsi ba tace " me zakace Alh hukunce ka zartar akan ɗanka ko to miye na wa se fatan alkhairi Allah yabasu zaman lafiya ,bazan damu ba kuma bazanji haushi ba ,tunda ba Mu'aisam bane yanunamin wariya ba ,na yau kawai an nunamin cewar banice na haifeshi ba ,bayan tsawon shekarun da wanann ya shafe a lissafina sedai inaso na tuna maka ,bakaine ka bani Mu'aisam ba bare kayimun katsalandan a rayuwar sa, sam ban amince da wannan haɗin ba sedai idan har shine yacemin yana sonta da bakin sa ,kamar yadda tayiwa ƴarta miji haka nima ɗana yanada wacce yake so" tana gama faɗar hakan ita ma ta bar falon Lallai kam be kyauta ba ya sani tunda har Ammi ta nuna fushin ta ,macen da xeyiwa rashin adalci kai tsaye amma bazata taɓa nuna fushi ba,dafe kai yayi yana jan tsaki. a ɓangaren Ammi ma tana barin ɗakin ,kai tsaye ɗakinta ta shiga ,zama tayi bakin gado ta fara tunanin rayuwar su ta baya Asalin labarin Alh Yusuf tsoho haifaffen garin Kebbi state ne a wani ƙauye da ake kira ɗakin gari ,mutanen garin dukansu fulani ne sedai irin baƙaƙen fulanin ne ,mafi yawanci mutanen garin ƴan boko ne kuma babu lefi sunada kudi sedai akasarin masu kuɗin basa zama a garin wasun su suna dawowa cikin Kebbi ne da zama wasu kuma Sokoto wasu Abuja ,kaduna da dai sauran su ,sedai sukan haɗu bikin sallah kowa yakanyi kokarin ɗaukar iyalinsa yaje sallah saboda basa son yaransu su tashi da rashin jin Yaren fulatancin ,duk da nasu Yaren yasha banban da na sauran Fulani ,kamar dai yadda kuka sani ko a fulanin akwai banbancin yare Alh Yusuf su 3 ne a wurin iyayen duda matan Babansa biyu amma ita ɗayar Allah be bata haihuwa ba ,shine Babba se kaninsa Yahuza da yake zaune a nan cikin Kebbi se kanwar su Bilikisu ,wacce take aure a Kaduna Anan cikin garin su yayi auren fari wacce ta kasance itace uwar gidan sa wato Zainab (Ammi) ita ta kasance farar macece kyakkawa ,sam bata kama da mutanen garin wanann ya samo asali ne kasancewar babanta ne ɗan ɗakin gari amma Mahaifiyarta fulanin Gombe ne ,kuma ita ɗin kamannin mahaifiyarta ta kwaso. Kasancewar ta fara yasaka hankalin samarin ƙauyen dawowa kanta ,da yake mace bata auren mijin da ba nata ba ,se gashi ta tsayar da Yusuf a matsayin wanda take so ,bayan anyi bikin su ne ya ɗauki matar sa ya wuce da ita a buja lokacin a can yake zama suna zaune cikin lfy da soyayya sedai matsalar da suka fara fuskanta shine ra shin haihuwa ,dan kuwa yanzu shekarar auren su 7 kenan amma ko batan wata bata taɓa yi ba ,kusan ma itace me damuwar dan shi Alh Yusuf sabgogin gabansa ma sun hanashi zama ya natsu bare har ya fahimci cewar yakamata ya samu yara ,gashi yaki yaje asibiti bare agane matsalar daga ina ne duda ita tasha zuwa ana faɗa mata lafiya lau take lokaci ne de beyi ba ,ana haka kwatsam ,yace zasu baro Abuja su dawo Kaduna da zama ,hakan yayi mata daɗi dan a Kaduna kanwar sa take zaune da nata mijin ,harda yaransu guda uku, ko ba komai ta samu ƴar uwa ,tunda dama ita kaɗai iyayen ta suka haifa kuma Dukansu sun rasu tun bayan auren ta da shekara 3 babanta ne yafara rasuwa kafin mamanta ,se ta zama kamar batada kowa a ɗakin gari tunda dama babanta ne anan kuma dangin uba ba kowanne suke damuwa da lamarin ƴaƴan yan uwan su ba idan basa raye. yau da gobe bata bar komai ba segashi kwatsam Alh Yusuf yazo mata da zancen karin aure ,sosai ta ɗaga hankalin ta saboda tana tunanin xeyi aure ne saboda yaga ita bata haihuwa ,kanwar sa ce Bilkisu (Umma) take kwantar mata da hankali ,daga ƙarshe ta fawwala wa Allah komai ta saki ranta. Alh Yusuf ya haɗu da Sauda ne a wani kamfanin suminti lokacin yakaiwa abokin sa ziyara ,ita kuma tana kai musu tallan kaya irin su atamfa da lace da dai sauran su ,babu lefi itama tana da kyau duda ba fara bace kai tsaye baza'a kirata baƙa ba ,tana dakyau dai² gwargwado,yanayin wayewar ta yasaka shi tashin farko yaji yana sonta dan haka beyi kasa a gwiwa ba yasanar da abokin sa ,shine yashige masa gaba har komai ya daidaita. Kasan cewar irin mijin da take fatan samu ne dan zahirin gaskiya da abokin da take hari ,wato jogai shima ɗan asalin ɗakin garin ne ,amma ganin Yusuf ,se taji ta amince da auren sa musamman ma da taji labarin matar sa bata haihuwa ,haka take ta addu'ar Allah yabata ɗa namiji tana shiga gidan ,an ɗaura aure lafiya amarya ta tare daƙin mijin ta ,da farko dai zaman su lafiya lau ne kasancewar Ammi ta kama girman ta ,duk da irin rawar ƙafan da mijin nasu yake yi akan Saudah haka take kauda kanta dan tasan komai na ɗan lokaci ne ,babu abinda beda iyaka a rayuwa matuƙar zakayi haƙuri to zakacin riba , Watan Saudah 3 a gidan Allah yabata ciki ,zo kaga murna wurin su su biyun ,a wannan lokacin kam Ammi ta kasa daure wa se da tasha kuka sosai dan a da tana tunanin ko Alh baya son haihuwa ne amma ganin irin ɗokin da yake yi akan Sauda se abun ya taba xuciyarta , ga wani tsirfa da ta tsiro wai ita yanzu tsoron part ɗinta take bata iya kwana ita kaɗai sedai ya rika kwana da ita ,haka ya ajiye kasuwancin sa ,ya dawo gidan kaco kam ,ya roki Saudah akan tayi hakuri ta yafe masa kwanan ta saboda Saudah tana bukatar kulawa ,Allah ya raba lafiya kawai tace masa ,daganan ta fita sabgar su da safe dai xe shigo ya dubata ,daganan kuma se wata safiyar , wannan damuwar da tasaka a ranta se ta fara ramewa a tsaitsaye ,wata rana Bilkisu tazo gidan ,taga halin da Ammi ke ciki haka ta tayita bata hakuri tare da nuna mata cewar ,a koda yaushe itama Allah ze iya bata nata wani rabon nesa yake kuma ze iya kasancewa rabon Sauda ne a saman nata ,yanzu ta sanadin haka se taga nata rabon yazo ,haka dai tayi ta rarrashin ta kasancewar zata girme mata a shekaru kuma gaskiya tanason Ammi sosai ,ki ragewa kanki wannan zaman kadaicin duk lokacin da kike cikin kaɗaici ki rungumi Alkur'ani,ya zame miki abokin hira ,na tabbata zaki samu farin ciki " haka dai tayita rarrashin ta ,har seda ta ɗan rage mata damuwa ,sosai Ammi taji daɗin zuwan Bilkisu a gidan Bayan wata tara Saudah ta haifi yarta ,wacce ta ci suna Khadijah ,du da ba haka ta so ba dan ta so ne ta fara haihuwar namiji ,amma dai a hakan ma ta gode dan taga yadda Alh Yusuf keta rawar jiki da samun yar yarta , dan har kyautar kujerar Hajji yayi mata itada dangin ta, komai dai zece Khadija ,,haka suka fara renon ta cikin gata da soyayya ,har yarinya ta yi wayo ,wata rana Bilkisu tazo gidan ,tare da duka yaranta , Mu'aisam shine Babba, se me binsa Ruƙayya da Hafsah itace karama tun daga bakin get suke jiyo hayaniya cikin gidan , da sauri suka karasa ciki ,Saudah suka isko ,se tijara takeyiwa Ammi ga Abba a tsaye yana kallon su yakasa cewa komai ,a cikin kalamanta ne suka fahimci abinda ke faruwa " Alh Yusuf ne yashigo da Khadija bangaren Ammi ,shine da ta shigo ta samu Khadija a hannun Ammi tana ta tsala kuka ,shine take warning akan duk abinda yasamu yarta bazata barwa Allah ba se tayi kara akan me ma ze kawo wa juya yarta salon bakinci yasa ta cutar da ita idan haihuwa banza ne ta haifi nata mana ,ga Alh tsaye amma bece komai ba se Ammi da keta risgar kuka ,a fusace Bilkisu tace " ke Saudah ya isheki haka ,ke kika bawa kanki haihuwar ne da kike tunkaho idan Allah ya gadama itama wannan yar da yabaki se ya amshe abunshi dan ba dan kinfi kowa a wurin sa bane yabaki ita " ai ko wannan fatan mutuwar da Umma tayiwa yarta se takara hauka se zage zage take " ai bansan kema kina bakinci da hakan bane se yanzu to dan Allah idan bata mutu ba ke kixo ki kashe ta se kuma ta fashe da kuka " Alh ka gani ko bansan me nayiwa wannan yar uwar taka ba sam bata ƙaunata gashi yanzu har tanayiwa yata fatan mutuwa to wlh duk abinda ya sameta bazan yarda ba ,cikin fushi Umma ta kira sunan Ammi , Zainabu" ɗagowa tayi da rinannnun idon ta ta dubeta dan bazata iya amsawa ba ,duba nan kigani wa'yannan duka yaƴanane da Allah yabani ,su uku kizaɓi wanda kikeso a ciki wlh na baki har abada ,kuma babu wanda ya isa ya canja hakan ,koda zuwa gaba Allah yabaki naki kuwa ,Allah sarki se Ammi ta sake fashe wa da kuwa ,tace " da gaske kikeyi zaki bani Mu'aisam? Shi kike so? Itama Umma ta tambayeta " daga mata kai Ammi tayi ,dan haka Umma ta kama hannun Mu'aisam takaishi har jikin Ammi tace " daga yau yazama danki ,nabaki shi har gaban abada ,kizo ki ɗauki kayan sa " tana gama faɗa ta kada kan yan matan ta tayi gaba batare da ko kallon ɗan uwan nata ta yi ba Tun da ga wannan lokacin Mu'aisam ya dawo hannun Ammi wanda shine yafara kiranta da sunan Ammina sosai take son sa a zuciyarta bata taɓa jin ba ita ce ta haife sa ba ,duk wata kulawa da gata tana bashi lokacin shekarar sa 9 a duniya ,se Ammi ta nemi kunci rashin haihuwa ta rasa a xuciyar ta , dan duk wata irin soyayya da jin ƙai da ake samu a tsakanin uwa da da ta sameshi a tsakanin ta da Mu'aisam ,wannan kyautar da Aka yiwa Ammi sosai ta taɓa Saudah dan ita ba haka ta so ba ,taso ne kullum ta tabbata a cikin kunci. Shekarar khadija 5 da haihuwa amma shiru kakeji babu wani labari a wurin Saudah aiko se ta tayar da rigima wai Ammi ce tayi mata asiri dan ganin ita bata haihuwa ,shine ta hana ita ma ta haihu ,haka ta tsarawa Alh ƙarya da gaskiya wai har cikin baccin ta take ganin Ammi tazo mata ,shikuma ya yarda ,haka ya samu Ammi cikin fushi yace " wannan abun da kikayi ai ba Sauda kikayi wa ba nine kikeyiwa baƙin cikin kar na samu ƙaruwa saboda ɓaƙin halinki " rasa inda kalaman sa suka dosa ne yasaka ta tambayar " Alh me yake faruwa kuma? Ehhh dole zaki tambaya tunda ke baki haihu ba kuma na auro wacce take haihuwa ,shine kike bimin ta bayan ka tanga ,kuma wlh bazan lamunci haka ba idan ma wani abun kikayi dan kar Saudah ta sake haihuwa to ki kwance ahto " yana gama faɗar hakan yafita rai bace,wannan ranar kam Ammi tayi kukan da bata taɓa yin sa ba , Mu'aisam shima haka ya zauna yana tayata kukan dan a lokacin yanada 15 years ,saboda haka duk wani rashin a dalcin da ake yiwa Amminsa yasani, shiyasa sam baya sararawa Saudah dan ko gaishe ta bayayi ,ita dinma banda harara babu abinda ke haɗa ta dashi ,se wani lokacin takance shege ɗan cin dukiya ai inasane ba'a banza uwarka tayi kyautar ka ba ,dubarane takawo ka ne domin kaci arziƙi karage musu ɗawainiya "arziƙi kowa ma zaman cin sa yake yi kema shi kika gani kika biyo" ire-iren amsar da yake bata kenan duk sadda xatayi masa gori dan shi sam baya shakkar ta ,ga haushin ta da yakeji ko yaushe gida cike da mata ƴan uwanta kamar yadda take faɗa. Tun daga lokacin Abba ya canja Ammi sam baya kulata dan jin haushin abinda yake tunanin tayi masa ,cikin ikon Allah se ga wani cikin Hajia Sauda ta samu ,aiko duk se ta maida hankalin ta akan fafutikar son haihuwar namiji , sedai Allah bayada dole da ta tashi haihuwa se ta sake haihuwar macen ,taci suna Rufaidah ,tayi bakin ciki sosai dukda yarinyar kyakkawa ce hakan ne ya ɗan dallashe mata zafin rashin haihuwar Namijin ,watan Rufaidah 7 a duniya Allah yabawa Ammi ciki , sedai ita kanta bata san dashi ba ,har se da ciki yakai 5 months,dan da farko tana period dinta har yakai 3 months shiyasa ma bata gane komai ba se kwanakin nan da taɗan farajin sauyi da kuma motsi a cikin ta ,a tunanin ta ko macijin cikine saboda haka ta shirya taje asibiti sedai gwajin farko aka gano tana ɗauke da ciki ,ai lokacin da likitan ya faɗa mata faɗuwa tayi tana sujjada ga ubangiji ,dan ta san shine majiɓincin al'amuran ta ,kuma shine ya ji tausayin ta ,bata dawo gida ba seda tayi scaning aka tabbatar mata da watan cikin 5 a jikin ta daganan gidan Umma ta wuce ,tun a bakin get take kwalawa Umma kira " a firgice ta fito tana tambayar lafiya? Se kawai tafaɗa jikinta tana fashe wa da kuka, anan ta sanar da ita kyautar da Allah ya bata , aiko sosai Umma tayi murna ,a nan gidan ta wuni ,seda ta kwatanci Mu'aisam yakusa dawowa daga school kafin tayi wa Umma sallama ,bayan ta gargadeta akan dan Allah ko Alh bataso ta gaya wa ,tanaso ne idan cikin ya bayyana kansa se su gani ......... Comments and share Dan Allah Real Bazamfaria ce ❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:2️⃣2️⃣ cikin farin ciki Ammi ta dawo gida ,xuciyarta wasai lokacin da ta sanar da Mu'aisam cewar zata haifa masa ƙanwa shima ba ƙaramin murna yayi ba dan kusan yafi kowa jin haushin gorin da Sauda keyiwa Ammin sa ,sam babu wanda yasan da zancen cikin a gidan saboda dama shi Alh Yusuf a satin yayi tafiya kuma xe ɗauki lokaci kafin ya dawo ,ita kuma Saudah ba shig sabgar Ammi takeyi ba ,hakanne yabata damar rainon cikin ta cikin kwanciyar hankali A kwana a tashi babu wuya sega cikin Ammi har ya shiga watan haihuwar sa ,a kuma lokacin ne Hajia Sauda ta yaye Rufaidah,saboda ƙawayen ta da suka dameta akan yakamata ta cire yarinyar a nono ,dan bazataji daɗin kasuwanci da ita ba ,ta amincewa shawarar su kuwa tunda itama bazata so ta fara yawon garuruwa tare da ita ba ,saboda haka se ta ɗauko nernny da zata riƙa kulan mata da ita A ranar da Alh Yusuf ze dawo a ranar Ammi ta tashi da naƙuda ,dan haka bata faɗa wa kowa ba se ta saka Mu'aisam ya haɗa mata kayanta a jaka ,tace yayiwa driver magana zasuje asibiti ,babu ɓata lokaci kuwa suka isa a sibiti dan lokacin haihuwar bata kankama ba koda likita ya duba se yace tana 2cm dan haka zata iya koma gida ko zuwa ƙarfe huɗu ne se su dawo ,ƙin yarda da hakan tayi dan gani take kamar wani abu ze iya faruwa da babyn ta idan ta koma gida , Mu'aisam kam driver yasa ya kaishi gidan Umma dan ya manta be ɗauko wayarsa ba ,lokacin da ya sanar da Umma cewar Haihuwa Ammin sa xatayi har ma sun kaita asibiti ,babu ɓata lokaci ta shirya itama ,dama drivern yana jiransu shine ya maidasu asibitin. Kafin wani lokaci kam Ammi ta fara fita hayyacin ta , addu'a kawai takeyi dan a tunanin ta mutuwa xatayi iya tashin hankali Umma da Mu'aisam sun shiga ganin har 8pm bata haihuba kamar ma ƙarfin ta ya fara ƙare wa se kawai ya fara Kuka " Haba Mu'aisam ba kuka zakayi ba kaji anfara kiran sallar jeka kayi ,daganan se kayiwa Ammin ka addu'a Allah ya sauketa lafiya kaji? Umma ta faɗa tana shafa kansa ,jiki a mace ya tafi masallacin ko bayan angama Sallahr shi be fito ba se nafila yakeyi idan yazo sujada se yayitawa Ammi addu'a Allah yabata lafiya yasa ta haifa masa kanwar sa ,bashi ya baro masallacin ba se 9pm ,zuwan sa yayi daidai da lokacin da wata nurse ke cewa Umma ta kawo kayan babyn Allah ya sauketa lafiya ta samu baby baby girl. Alhmdulilah kawai suke furta wa shida Umma ,cikin dan lokaci aka gyara Umma da kyakkyawar babyn ta wacce ta ɗauko hasken fatar mahaifiyar ta,aikam Mu'aisam se murna yake yakama babyn ya ƙankameta se sannu yake jerawa Ammi da ke sakar masa murmushi,kallon Umma tayi tace " Alh kuwa ya sani? " se Alokacin ma ta tuna da basu sanar da kowa ba ,da sauri ta ɗauko wayarta. Tun misalin ƙarfe 4pm Alh Yusuf ya sauka gida ,ganin part ɗin Ammi a rufe ne yasaka shi sauka wurin Saudah wanda hakan yayi mata daɗi ,bayan ya huta ya kira wayar Ammi dan yaji ina ta tafi,amma wayar tana ringing sedai ba'a ɗagawa ,sosai hakan ya bashi mamaki saboda haka ya tambayi Saudah ko ta san inda Ammi take" hmmm Alh ni ina zan sani tunda kaine ka ɗaure mata matukar baka garinnan to itama bata zama ,tun safe take fita bata dawo wa gidan nan se dare ni tsoro na ma su waye ke kawo ta a motor ,karta bata maka sunan gida kuma idan hakan ta faru nice zan kwana a ciki dan ni nake da ya'ya mata ,hakan ze taba mutunci su " Da ido kawai Abba yake binta dan ya rasa inda kalaman ta suka dosa ,shide yasan Ammi baza taɓa cin amanar sa ba ,sedai kuma ba'a shedar mutum ,dan haka ya sake ɗaga waya dan ya kirata ,Sega kiran Umma ya shigo ,da sauri ya ɗaga ,yana tambayar ta ko Zainabu tazo gidan ta "Ehhh muna tare sedai ba'a gidana ba muna asibiti" asibiti? Ya faɗa da yana tashi tsaye " waye beda lafiya ita ko Mu'aisam?kwantar da hankalin ka kowa lafiya lau ,idan da dama ko zaka iya zuwa ka ɗauko mu dan anbamu sallama "to to kujirani gani nan zuwa ,yana kashe wayar yafara laluben keys ɗin sa "wai Alh ina zakaje ne naga duk ka firgice , lafiya? da sauƙi dai Saudah duk da Bilkisu bata faɗa min me yake faruwa ba ,amma dai suna asibiti ,nasan dai Zainabu ce babu lafiya ,amma tace har anabasu sallama ,to kijiramu yanzu zamu dawo tare da su " da sauri yafita Tsaki tayi tana faɗin " aikin banza ,Allah yasa kafin ma yaje ace ta matu, duk kowa ya huta ,a ce mace baya karuwa da ita amma matuƙar akayi maganarta to yanzu zakaga yana rawar ƙafa,ko da yake wayafi fulani bin bokaye ,shegiya me kama da bararo. daskarewa Alh Yusuf yayi lokacin da Umma ta ɗora masa jaririyar da Ammi ta haifa wai da sunan yarsa ,yakasa gasgata hakan to yaushe ma ta samu cikin be sani ba " kayi mata addu'a mana Alh"maganar Ammi ta dawo dashi duniyar Mamaki ,hawaye ya goge yace " Allah ya albarkaci rayuwarta Zainabu ,haƙika nayi matukar murna da samun iri daga tsatsonki ina fatan zaki bata tarbiya irin taki ,ina kuma roƙon Allah yasa buɗewar haihuwar kenan a wurinki ,nayi murna sosai ,dan haka kifaɗi duk abinda kike so ni Kuma nayi miki alƙawarin zan mallaka miki "haba Alh ni bana son komai ,dan kuwa duk wani abu da mace zata bukata a wurin mijinta to na samu abu ɗaya ne ,nake roƙo ka daure kayi adalci a tsakanin ya'yan ka inajin tsoron banbancin da kake nunawa a tsakanin na da Saudah ,matuƙar ka nuna shi akan yata, zuciyata bazata iya ɗauka ba ,dan kuwa a duniyar nan banda kowa se su biyun nan Mu'aisam da ita ,dan Allah Alh ka kulamin sa su koda bana raye " ta faɗa na share hawaye ,da alama ta taɓo abinda keyimata ciwo ne a zuciya " A'a Zainabu kina raye ma tare zamu kula da yaran mu da wa'yanda zaki sake haifa mana nan gaba ,Kinga yanzu dai ku tashi mu isa gida ,naji dalilin ɓoyemin wannan abun farin cikin da akayi tun farko "dariya sukayi dukan su suka rankaya zuwa gida. tashin hankali wanda ba'a sa masa rana ,wannan daren daƙyar Hajia Sauda ta runtsa ,tsabar baƙin ciki ,bayan tayiwa Alh tijara son ranta ,da farko cewa tayi " kai Alh to ka yarda ƴarka ce ,yama za'ayi ace ciki babu wanda ya san dashi se kawai su samo ya sukawo kuma kai kayarda dasu? Saudah ashe baki da hankali ban sani ba ,kina tunanin Zainabu zataci amanata ne kome? Nifa ba haka nike nufi ba ina nufin ɗai ba itace ta haife yar ba samota sukayi ,dan kawai idan ka mutu su ci dukiya " dakata dan Allah,zan iya shedar Zainabu a ko ina ita ɗin mace ta gari ce ,wacce bata damu da kuɗina ba niɗin dai ni take so ,kuma kar ki manta ba ita kaɗai ce ta haihu ba tare da yar uwata itace ma ta kaita asibiti ,kuma kece dai bakisan da cikin ba saboda baƙin hali yahanaki ganewa,amma tun samuwar shi ƙanwata ta sani ta zaɓi ta ɓoye abunta ne saboda gorin da kikeyi mata to gashi dai itama ta haihu ,saboda haka ki natsu kar ma Bilikisu taji kin fadi wannan maganar kinsani sarai ba shiru xatayi ba dan seki faɗa Zainabu ta shareki amma ita se ta tanka " kawai Alh kafito fili kace min kafison matar ka akaina ,har kake wani zancen ba dan kuɗi take zaune dakai ba ,ni ma ban aure ka saboda kudin ka ba ai ,haihuwa ce dai kafin tayi nice na fara yi ba ɗaya ba ma ,kuma zanci gaba dayi se naga tsiya "haka tayita borin kunyarta ganin ya juya mata baya yasaka ta fita daga ɗakin tana bambami Washe gari kam sega mutanen Ɗakin gari sun iso harda matar kaninsa Yahuza da bata taɓa zuwa Kaduna ba duk haihuwar nan da Saudah tayi ,segashi wannan karon sune sahun gaba a yan zuwa barka ,wanann abun yayiwa Ammi daɗi dan itama dangin Babanta su 3 sun zo sauran dai kam duk dangin Yusuf ne ,dan shine ya tura diver da babbar mota yace duk ne zuwa ya ɗaukosa. Sosai abun ya taɓa xuciyar Saudah dan bata taɓa tunanin Alh zeyi wani dokin wannan haihuwar ba tunda dai itace tafara yi har guda biyu kuma mata ne ,bare tace ,ita kanta Ammi tayi murna sosai da ganin yadda Alh yake nuna musu soyayya da kulawa itada ƴarta ,da taci suna Rumaisa Haka Kullum gidan yake wuni cike da mutane ,saboda mutanen ɗakin gari Alh ya hanasu komawa yace sujira kawai idan anyi suna se amaidasu baki ɗaya ,matar Yahuza ce kawai ta koma itama zata dawo idan ana gobe suna ,Umma kanta kwana ne kawai batayi a gidan amma da ta shirya yara sun tafi school take zuwa idan sun tashi anan ake tura driver ya ɗauko su ,se dare take komawa gida saboda mijinta beda matsala. Ranar Suna kam anyi bidiri wanda daga ƙarshe Saudah rufe party ɗin ta tayi ,dan taso barin gidan ne seda Alh Yusuf ya tabbatar mata da matuƙar tafita to kar ta dawo masa gida kuma duk inda zataje karta fitar masa da yaran shi ,dan haka ma da kanshi yayiwa Nanny magana tayi musu wanka aka shirya su ,ya tafi dasu sashen Ammi ,ya kaisu ga dangi dan suma a san su ,dan yanajin tsegumin da sukeyi akan Saudah. Macen kirki ce za'a ce iyaye da ƴan uwan mijinta sun zo amma ta kasa zuwa ta gaishesu tsawon sati ɗaya,ga ko da wasa basuga ta shigo yiwa abokiyar zamanta Barka ba ,lallai kam sun tabbatar da Yusuf yayi auren bariki dama kaɗawa ba kunyane da su ba ,da yasan yana son ƙarin aure ai da se ya koma gida ya auro kamar dai yanda yayi auren fari "ire-iren maganganun da sukeyi kenan ,wanda shi kansa yasan Saudah bata kyauta ba sedai shi mutum ne da baya damuwa da abinda be ahafeshi ba a ganinsa ba dole se tayi mu'amala da dangin sa ba tunda shi take aure ba su ba , sedai baƙinciki da ta nuna akan samun Rumaisa ne abun ya tsaya masa arai. Kwana biyu da gana suna ,kowa yakama gaban sa ,gidan ya dawo kamar ba'a taɓa taro ba ,da Abba ze koma aiki yace ze nemowa Ammi Yar'aikin da zata riƙa tayata saboda yanzu abubuwan ze yi mata yawa ga raino ga kula da gida ,sedai fir taƙi yarda saboda ita sam bata da ra'ayin masu aiki a gidan ta ,tafiso takula da yaranta dan samun shaƙuwa da soyayya ,abinci kuma bazata ci na masu aiki ba , sharane se mofin dama Mu'aisam keyi mata ,to saboda haka bataga dalilin tara mata a gidan ta ba ,da wanna taci gaba da kula da yaranta kwanan ta 40 da haihuwa itama Ummah ta haihu ta sake haifar mace ta ci suna Amrah , bayan tayi 40 suka shirya itada Ammi da yaransu suka tafi ɗakin gari ,wanda shine zuwan Ammi na farko tun bayan barin ta garin. Haka rayuwar sa taci gaba ,tsakanin ta da Saudah se ido ,idan kuwa magana ta haɗa su to Khadijah ce ta shigo sashen Ammi shine fa Saudah zata biyota tayita zaginta, kuma baze hana anjima yarinyar ta sake shigowa ba ,saboda tana son Rumaisa idan ta shigo haka take zama tace Ammi ta goya mata ƙanwarta ,ita kuma Ammi ta goya mata ,kuma duk jarabar da Saudah xatayi baze hanata kula Khadijah idan ta shigo ba ,a cewar ta ita takawo kanta ba itace ta kira ta ba . shekarar Rumaisa 7 ,lokacin ita Rufaidah tana cikin na 9 amma cikinsu babu wacce ta sake yin ko ɓarin ciki ,kuma hakan yayiwa Saudah daɗi dan tana tsoron ace Ammi ce zata haifi na miji ba ita ba ,gashi itakuma ba son haihuwar takeyi ba ,dan yanzu ma rabonta da wani muaamalar aure ya haɗa ta da Alh har ta manta dan kuwa baya gabanta a cewar ta ,tana samun fiye da abinda zata samu a wurin sa ga kuma kudi da suke shigo ta ,to miye matsalar ta bayan wanann ? Sedai abinda bata sani ba ita kam Ammi tana ɗauke da ciki har na tsawon 3 months ,wannan karon kam da wuri Saudah ta falga dan babu lefi cikin yazo mata da laulayi ba kamar na Rumaisa ba ,iya tashin hankali ta shige shi ,tana shirye shiryen yadda zata barar da cikin ,wata ƙawarta ta gayyace ta biki Niger , wanda zuwan ta Niger ya kara sauya mata rayuwa dan ta haɗu da manyan mata masu ji da kuɗi ,anan take koka musu halin da take ciki na kishiyar ta tana da ciki kuma tana tsoron ta haife namiji " ke miye naki idan ta haife namijin? Yanzu fa andena dogoro da dukiyar namiji dan ba ƙaramin raini hakan yake janyo wa ba ,tashi zakiyi kinemi naki, idan kinso ma har shi mijin se kin fishi kuɗi" anan suka dorata a seti ,se ta watsar da zancen cikin Bayan wata 7 Ammi ta haihu wannan karon ma macecen ce ,taci sunan Mahaifiyar Abba Mariya suke kiranta Mimi. Wannan karon Ammi bata wani daɗe ba dan Mimi tanada shekara 2 ta samu ciki ,ta haife twins Mace da Namiji ,wanann karon kam Alh Yusuf yayi bikin da be taɓa yi ba ,hakika jahar Kaduna sun sanda samun magaji da yayi anyi shagali an kashe kuɗi Saudah ta kasa ɓoye bakin cikinta, wanda har se da tayi wa Abba kuka ,shi kuma se yazata ko dan saboda haihuwar ta da ta tsaya ne shiyasa ya tausaya mata ,tare da tambayar ta ta faɗi duk abinda take so shikuma ze mallaka mata. Haka rayuwar gidan ta ci gaba ,wanda a lokacin Mu'aisam har ya kammala bautar kasar sa ,sedai be fara aiki ba ,tukuna Indai Mu'aisam yana gida to zaka sameshi tare da twins kamar ma yafison su a duk yaran gidan ,ga biyayya da soyyaya da yake nunawa Ammi bazaka taɓa cewa ba ita ce ta haife sa ba ,haka yaran suna matukar girma mashi , twins na da wata 5 Allah yayiwa mijin Umma rasuwa ,wannan matuwar kam ta girgizasu matuka ,bayan anyi sakan 7 Abba yanemi Umma ta dawo gidan sa da zama amma se ta ki amin cewa ,daga lokacin ya ɗauki nauyin ta da yaranta shine ci da shansu da karatun su lokacin da za'ayi wa kannen Mu'aisam aure ma duk abinda uba keyiwa yaransa shi yayi musu ,daga waje yayi musu ordern kaya , kasancewar dangin Babansu bawani ƙarfi ne dasu ba. sam Khadija bata jin daɗin halin da mahaifiyar ta keyiwa Ammi ,gashi ita sam ba zama take tare dasu ba ,dan haka ko yaushe indai tana gida to tana sashen Ammi ,shiyasa su Rumaisa suka shaƙu da ita sosai dan tana son su ita kam ,ba kamar Rufaidah da tun tana karama halin uwarta ya bayyana a gareta ba sam bata da kunya ga shegen tsiwar tsiya Mu'aisam ne kawai take shakka a gidan ,shima saboda baya sake mata da ne ,ganin yadda yakeyiwa Rumaisa ,se itama tafara natsuwa idan ta ganshi da sauri zata gaida shi ,tun yana zaginta da me baƙin hali har ya dena bayan Ammi tayi masa faɗa tare da nuna masa ,yadena nuna mata wariya ,dan ko yaki ko yaso dai shiɗin yayanta ne ,daƙƴar yayi yaki da zuciyar sa ,har ya fara shiri da ita se daga baya ya fahimci tana da sauƙin kai kawai matsalar girma kai ne da aka tusa mata shi tun batasan wace ce ita ba Comments and share Real Bazamfaria ce ❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:2️⃣3️⃣ "Ammi tunanin me kikeyi haka ,kardai saboda wannan haɗin ne kika shiga damuwa?". Dogon Nunfashi ta ja tana sauke ajiyar zuciya" ko ɗaya Mu'aisam , meyasa zan damu dan Alh yanuna ikon sa akan ka ,karka manta Rufaidah itama yatace ,dan kuwa jinin Alh ce , sedai fin karfin da yanuna ne ya taɓa zuciyata kuma na ta bbata saboda yasan bani ce na haife ka ba shi yasa yayi haka" haba Ammi dan Allah kidena faɗar hakan haihuwa ta ce kawai bakiyi ba ,amma wahalar da kikayi dani na tabbata ko kece kika haifeni iyaka kenan ,akaina menene ba'ayi miki ba a gidan nan kuma duk kika danne ,bantaɓa jin cewar bakece Mahaifiyata ba ,dan kin nuna min soyayyar da baki nunawa waƴanda kika haifa Ammi a lokacin da kika samu Rumaisa nayi tunanin zaki sassauta daga kaunar da kikeyimin amma se ma karuwa yayi ,Ammi kinsan ina sane da lokacin da Hajia saudah tayi makircin ta har ta hana Abba biyamin kudin school ,da kikayi magana lefin ya shafeki har yayi iƙirarin saki akan ki ,ke ce wacce kikaci gaba da ɗaukar dawainiyata da kuɗin ki da kuma ƙarfin ki ,a lokacin na sake tabbatar da kaunarki gareni ,naso nabar gidan nan tun a wancen lokacin dan kuwa har gida natafi amma se Umma tayi min tunin abinda namanta itace ta faɗa min cewar idan har nabar gidan nan to ke nayiwa butulci ba kowa ba ,kuma maƙiyanki zasuji daɗi ,nima na tabbatar da hakan shiyasa na dawo gareki ,Ammi ina zaune a gidan ne saboda ke da ke nayi sabon da banyi shi da wacce ta haifeni ba ,inayi miki so irin na ɗa da uwa ,taya zanjuya wa wacce ta sadaukar da komai nata saboda ni ,Ammi karki manta kece nan kika sakani fara kula Rufaidah ,har nafarajin ta kamar yadda nake jin yayarta Khadijah, wlh ban taɓa jin inayi mata wani so da ban ba kuma bana tunanin zan iya zama da ita a natsayin mata , musamman yanzu da na fahimci cewar ba ita bace zaɓin ki ,shirun da kikaji nayiwa Abba ,kece kika dorani akan hakan kin haneni dayin musu ga manya tun bansan amfanin hakan ba ,yanzu ma naji tsoron namusa masa ne ranki ya ɓaci shiyasa nayi shiru ,dan Allah Ammi karki saka damuwa a ranki ,dan kuwa koda ina son Rufaidah kikace batayi miki ba wlh zan canja ,bare ma bana son ta ,kinsani Ammi ni mutum ne me son ya auri macen da zata darajaki da kuma ni kaina ,kuma matuƙar na aureta hakan baze samu ba ,sam tarbiyyarta beyi min ba Ammi ,naga amfanin auren mace ta gari tun akanki irin yadda kikeyiwa Abba biyaya ,dan haka nima kiyi min addu'a Insha'Allah zaɓin Alkhairi ze zo ,dan Rufaidah ba Alkhairi bace a gareni". Shafa kansa Ammi tayi cikeda alfahari tace " Mu'aisam ko kaɗan banga lefinka ba kuma hakan da kayi ka kyauta ,kuma bawai ina kin ka aureta bane ko ɗaya ,sedai inason nunawa Alh ikona ne akan ka ,kayi haƙuri ka amshi kyautar da yayi maka ,ko mutuwa tana kunyar idon mahaifi Mu'aisam ,taya zakacewa Alh baka son yarshi hakan ma sam be dace ba ,kuma bakasani ba ko akwai alkhairi a tsakanin ku sedai abu ɗaya da zan faɗa maka kar ka tauye kanka ,idan har kasan akwai wacce kake so to kasanar dani nayi maka alƙawarin mallakar ta ,koda rayuka zasu ɓaci ,tashi katafi Allah yayi maka albarka ya tabbatar da alkhairi a tsakanin ku." Amenn Ameen, Ammi nagode sosai amma dan Allah kicire damuwar nan banason kusamu matsala da Abba saboda wannan abun, Mu'aisam naki ne har abada kece me iko dashi ,Abba ma zanyi masa karane saboda ke ,zan ɗan fita wurin Alƙasim amma bazan daɗe ba zan dawo " adawo lafiya ,Allah ya kiyaye min kai" Amin " ya amsa fuskar shi dauke da murmushi. Hajiya Sauda# Suna isa party ɗinsu tayi yarfi da hannun Rufaidah tana aika mata wani mugun kallo , akausashe tace" se kin faɗa min gaskiya ubanki ,kece kika je kika faɗa wa Alh cewar kinason lalataccen yaron ce ko kuwa? jin Muryar da tayi anfani da ita yasaka Rufee fashe wa da kuka dan zata iya cewa tunda take a rayuwar ta Hajia Sauda bata taɓa yi mata tsawa ba bare zagi " ko bakiji me nace ba? tasake katse mata tunani ,cikin rawar murya tace " kiyarda dani Mama ban san komai ba wlh ,tunda kika ce bakison sa na haƙura ban san meyasa Abba ya yanke wannan hukun cin ba" ajiyar zuciya ta sauke se kuma ta sassauta murya tace " Rufaidah a duk duniyar nan babu wacce take sonki fiye dani, nice nasha wahalar haihuwar ki da renon cikin ki ,tunda kika tashi baki taɓa cewa kina son abu banyi miki ba meyasa yanzu ni bazakiyi min wannan Alfarmar ba , Rufaidah da ace auren ki ze yiyu da yaron nan da bari amma taya kike tunanin zan bari ki auri jinin Bilki da Zainabu mutanen da basu taɓa sona a zuciyarsu ba wanda saboda hassadar da sukeyi min ne yasaka Bilki yin kyautar ɗanta ga Zainabu ,shi kansa yaron ba mutuncina yake gani ba saboda haka nikeso ke da kanki kitafin ki faɗa wa Alh cewar bakison wannan auren akwai wanda kikeso! Da sauri Rufee ta kalleta ,tana girgiza mata kai " A'a Mama karkiyi haka ,ni kaina ba kaunar Ammi nike ba amma hakan baze hana naso Mu'aisam ba ,kiyimin wannan Alfarmar koda ze zama na ƙarshe a tsakanin mu dan Allah kibarni na aureshi wlh bazan iya auren wani namiji bayan shi ba. Rufaidah na fahimci bakisan inda ke miki ciwo ba to saboda haka magana ta karshe zaki zaɓa tsakanin nida Mu'aisam dan kuwa matukar kika yarda da auren nan to kisani babu ni babu ke kimanta cewar nice na haifeki kitafi can na barwa Zainabu ku dama kunfi kaunarta dani ,na samu na rabu da Khadijah gaki ke zaki zaman min karfen kafa , shikennan babu komai ,tunda kin zaɓesa akaina " ta karasa tana fashewa da kukan muna funci , wanda yasaka Rufee rarrafawa ta isa gare ta ,itama kukan takeyi amma takasa magana se sharewa Mama hawaye takeyi ,duk da tanajin bazata iya haƙura da auren Mu'aisam ba ,sedai xatayi kokari ta shawo kan Mama ,tunda tana son ta tasan zata barta ta auri wanda take so Ameerah# lokacin da ta koma gida ta riske wani batu da ya jirkita tunanin ta ,wai Muhsin yazo tambayar auren ta wurin Yaya Labaran ,kuma ya amince masa ,lokacin da Aunty ta gama labarta mata se kawai taji hawaye yana bin kunci ta ,wanda ta rasa ko na miye, sedai ta alaƙanta hakan da rusa mata plan da wannan auren zeyi "haba Ameerah me kikeyi haka ,se kace za'ayi miki dole shifa yayanki ba yace yabasa bane ,kawai dai ze shiga cikin manema ne ,idan kika ce ga wanda kike so dole shi zamu aura miki" Aunty ta faɗa tana goge mata hawaye " Aunty baxaki gane bane ,nifa wannan Managern yasa nafara jin haushi sa meyasa baze tambayeni ba ,se kawai zeyimin kutse a rayuwa ta ,kinsan dai halin Yaya ai ,ganin sa ze iya cewa aure zanyi nikuma ban shiryawa hakan ba impact ma bana son Muhsin" to wa kekeso? Aunty ta tare nunfashin ta " abinda nake gudu kenan na tabbata shima Yaya idan nace banason Muhsin tambayar da zeyimin kenan ,wanda ke kinsan ba wannan bane a gabana ,hasali ma bazan iya aure da ƙarancin shekarun nan ba gaskiya ,nasan ke zaki fahimceni amma Yaya fa? bazan so na furta wa wani mutum kalmar rashin so ba amma a wannan lokacin dole zan gayawa Manager cewar bana son sa ko hakan zesa ya haƙura dani" "A'a Meerah baza'ayi haka ba ai ,babu kyau furta kalmar ƙi musamman ga wanda ke son ka ,bakisan me Allah zeyi a gaba ba ,shin idan da rabon aure a tsakanin ku ,kin isa ki tsallake ne? Ni sam banga lefin wannan mutumin ba ,da badan son gaskiya yake yi miki ba na tabbata baze gabatar da kansa garemu ba ,nide shawara ta itace ,kici gaba da kulasa har zuwa lokacin da Allah ze yi miki zaɓi ,idan kuma shine Alkhairi ,se kiga munsha biki....... Manage pls Real Bazamfaria ce ❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:2️⃣4️⃣ *This page is* *for My Caring fans @Farida L Nuhu @ Amina Abdullahi@ A* *U* *almarkazy @ Nourrieyyer* *Nagode sosai da kulawar* *ku Allah yabar* *ƙauna❤️* Hankali tashe Hajia Sauda ta kira Laura ,sedai kusan ita ma hankalin ta yafi na Sauda tashi ,dan kuwa ta tabbatar da matuƙar Rufee tayi aure to ko ta rasata kenan ,dan haka tace " Hajiya Sauda wannan fa ba ƙaramin al'amari bane ,shiyasa tun farko muke faɗa miki cewar kinyi sake da har kika bari Namiji yake juya ki ,menene a wurinsa me yake baki wanda baki samun finshi ,idan ma kuɗi ne na tabbatar da yanzu ko da baki fishi kuɗi ba to zakuzo daidai ,saboda haka tun wuri kinuna masa cewar kema kinada ƙarfin iko ,ko da hakan ze zamo sanadin rabuwar ku ne" " Da kata Laura bana kiraki saboda matsalar da ke tsakanina da mijina bane ,kawai mafitar fasa auren nan babu ruwanki da rayuwar aure na idan kuma bakida abun faɗa se na kira wata ko zan samu mafita" ganin kamar ta ɗauki zafi se Hajia Laura tace " to shikennan yanzu dai Hajia zama be kamamu ba gaskiya dole zan shigo Kaduna ,saboda wannan maganar ba na waya bane ,inaso kisaki ranki karki sake nuna cewar bakison wannan auren idan nazo nikuma nayi miki alƙawarin rushe maganar auren nan Alh da kansa zece ya janye " da gaske kikeyi Laura? Haba kina mamaki ne kinsan dai bana faɗar abinda bazan aikata ba ko dan haka kizuba ido kawai kijira zuwa na "to dan Allah Hajia karki ɓata lokaci kixo dín kamar yadda kikace dan wlh nikaɗai nasan me nakeji kamar zuciyata zata fashe" to ki kwantar da hankalin ki ni ma dan akwai abinda nikeyi ne yanzu kinsan akwai wasu yara da nace miki za'a kawo ,to sun iso ina jiran senator Abba yazo yafara zaɓan wacce yakeso kafin na tallata sauran to shikuma baya kasan amma yace ze dawo jibi ,to yana dawowa zaki ganni " yawwa to Nagode sosai Hajia Laura se kinzo ɗin ina dibon hanyarki". Muhsin be sake zuwa gidan su Meerah ba kuma be kirata ba ,se bayan kwana biyu ,wannan karon tare da karamar ƴarsa yazo wacce zstakai 4yers ,yarinyar kuwa anyimata gayu tayi kyau sosai cikin riga da wando ta ,zuwan yamma yayi dan haka yasamu unguwar da ɗan mutane babu lefi ,seda ya yi parking tukuna yakira wayarta ,ta na ɗaga wa ,ta gaishe shi " gani a ƙofar gidanku" gidan mu kuma Manager? Be bata amsa ba kawai ya kashe wayar sa, dan ya san halinta ,da musun tsiya ,ya daɗe a wurin zaune yana jiran fitowar ta amma shiru ,itakam Ameerah lokacin da ya kirata dama tana gyaran gida ne dan haka yana kashewa taci gaba da aikin ta ,sam ta ma manta da zuwan shi Aunty da tafito ne zata shiga duba mara lafiya anan maƙota ta ga motar sa ,koma wa tayi cikin gidan tace " Meerah naga wata mota a bakin gida anya kodai Manager ne yazo ? Hala be samu wanda ze kira masa ke bane" turo baki tayi tace" Aunty sharesa idan ya gaji da zaman ai ze koma inda ya fito ,ni sam bana son takura wlh ina zaman zamana zezo ya dameni" au kinma san da zuwan sa kenan? Shiru tayi batace da Aunty komai ba " Ameerah kidena abinda kike sam babu kyau wulaƙanci bakisan waye mutun ba bakisan darajar da Allah yayi masa ba ,dan haka maza ki ɗauko nayafinki kitafi ,bara ni nabar fitar se zuwa dare " tana ƙunaƙuni ta shiga ɗaki ta ɗauki haijabin ta ,tazo zata tafi " haba Ameerah yanzu saboda Allah se kije masa a haka ko ɗan powder baxaki shafa ba ,kuma ki sake hijabi dan wannan yayi tsufa da yawa" kamar xatayi kuka haka ta shiga ɗaki ta canzo hijab sedai powdern ne kawai bata shafawa turare ta ɗan fesa kaɗan kafin ta fito " kallon ta Aunty tayi tana girgiza kai " Allah dai ya kyauta miki Ameerah ke sam idan bakiyi niyyar abu ba to babu wanda ya isa ya saki kiyi "narai² tayi da ido kamar xatayi kuka" Kinga jeki ni karkimin kuka bawan Allah nacan kin shanya sa ,dan dai kawai so na so amma taya mutum ze jure duk irin wannan. Meerah tana fitowa ta ga motarsa ,dan haka ta dawo daga cikin zauren gidan ta tura masa text cewar ya shigo daga ciki ,koma tayi gida ta dauko ta barma tazo ta shimfiɗa masa ,itama se ta zauna daga ƙarshen shimfiɗar zamanta babu wuya se gashi ya shigo hannun sa riƙe da na yarinyar sa zauna wa yayi yana faɗin " anya jan ajinnan beyimun yawa ba Hajia kinsan tsawon lokacin da kika barni a zaune ina jiranki ,ni har nayi tunanin ma baxaki fito ba ,da se dai kiganni cikin gidanku" kawar da zancen tayi da faɗin " ina wuni" lafiya lau yakike nace dai bara naxo tunda na fahimci ko shekara zanyi bankira ki ba to ke baxaki taɓa nemana ba " murmushi kawai tayi tana janyo yarinyar zuwa jikin ta kusan dai yadda Meerah take da son yara ,to hakan ce ma ta faru tsakanin ta da wannan" ya sunan ki? Kallon Muhsin yarinyar tayi ,ya gyaɗa mata kai " ki faɗa mata mana itace fa Auntyn ki ina kece kk ce zakizo kigaishe ta" gaishe da Meerah tayi ,ta amsata tare da tambayar ina yayunta " Aunty Dadyn mu ne yace baze zo dasu wurin ki ba basajin magana" ayya dadynku be kyauta ba gaskiya idan kika koma kice nace suyi kuka harse yakawosu na gansu kinji? Dariya kawai Hanifa tayi haka tayita yiwa Meerah surutu ita kuma tana biye ta ,ganin haka Muhsin yace " yaudai nazama ɗan rakiya kenan ,naga anmanta dani ma a wurin se biyewa Hanifah kikeyi "dariya Meerah tayi tace " Allah kamar kabarmun ita Momyn ta zatabani? Taɓe baki yayi yace bansani ba sedai ko idan zaki tambayeta ,bara na kira miki ita se kiji daga bakinta "da sauri ta dakatar dashi " a'a Abban Hanifah ,to idan ta tambaya wace ce se na faɗa mata me? Au har an canja mun suna kenan ,aikam dai naji daɗin wnnan,karki damu ai tasan komai akan ki ,dan babu ɓoye ² a tsakanin mu tun ranar da na fara zuwa wurinki se da na sanar da ita ,kuma fatan Alkhairi kawai tayi mana ,Kinga yau ma cewa nayi ta shirya Hanifah zan zo da ita wurin ki, kuma ta shirya ta ɗin na faɗa miki mata ta bata da matsalar komai zakiji dadin zama da ita " taɓe baki Meerah tayi tace" nikam ai banda damuwa da hakan ,yanzu yaushe zaka kawo sauran yaran suma na gansu " uhmm to wani lokacin dai ,zasu zo su wunan miki ma " aikuwa da naji daɗi wlh " wai haka kike da son yara? Kinga kawai ki amince muyi auren mu da wuri Kinga next year i war haka kinsamu naki yaran maybe ma twins" rufe ido tayi tana dariya ,shima dariyar yayi ,dan ze iya cewa yaune rana ta farko da yake ganin dariyar ta irin haka har take bayyana haƙoranta , sedai ko yaushe tayi murmushi. duk wani tunani da Yakamata Hajia saudah tayi na neman hanyar rusa auren tayi amma ta kasa samun solution , shiyasa damuwa tayi mata yawa duk da tasan tunda Hajia Laura tace xatayi wani abu akai to xatayin sedai tunanin ta me Hajiya Laura zatayi wanda zesa Alh yace ya janye maganar auren kamar yadda ta faɗa ,tunda wannan abun ya faru ta kauracewa Alh ,sam bata bari ma su haɗu ,gefe ɗaya kuma ga tunanin da takeyi akan Meerah ,ita da tazo Kaduna ta ɗan kwana biyu kafin ta koma ,Sega wannan matsalar ta taso mata yazama dole tayi tabar garin ko dan saboda Ameerah ma da take wani tunani akan yarinyar ,tana cikin wannan tunanin ne sega Binta ta kira wayarta ,ɗagawa tayi jin yanayin Muryar Binta ne yasakata faɗin " lafiya? Hajiya wlh Alh Tanko ne yazo jiya to be sameki ba rabon ayi se na tura ɗaya daga cikin yaran nan takai masa ruwa ,shikennan fa kamar wani tsohon maye ya hakewa yarinyar mutane ,kuma na faɗa masa cewar naki ne kar ya taɓata amma bakiga illar da yayi mata ba seda yaga ta dena mosti daƙyar doctor Ali ya ceto rayuwar ta amma shikansa seda yayi faɗa" dogon nunfashi Hajia Sauda ta sauke tace "wacce daga cikin yaran yar farar ko baƙar? Ehhh Hajia Bakar ce "to yanzu dai ta farfaɗo ko? Ehhh har ma nasamu tasha tea yar uwarta se kuka takeyi " karki damu Binta ,zan kirashi muyi magana ,yasan dole ze biya duk abinda nace ya biya tunda be nemi izini na ba ,ina fatan anyi recording komai? Ehhh komai yana nan Hajia " To karki damu ,nima nan ɗin akwai yarinyar da nake harar mana duk da nasan bazan sha wahala ba dan na fahimci tanada son kudi ,ki kula da komai Binta ,kuma kitabbatar tana shan magani yadda ya kamata, abata kulawa ta Musamman dan nasan taji jiki ,ko wannan Tumbi na Alh Tanko kawai ai kayane ko ga mu manya bare ma wannan yar cikinsa ,ya gidan komai dai yana tafiya lafiya ko? Ehhh Hajia yawwa to ki kula sosai zan sake kiranki. tana kashe wayar ta saki murmushi tuna irin kuɗin da zata samu a hannun Alh Tanko ,shigowar Rufee ne yasakata haɗe fuska Tun kafin tayi magana tace " menene? Um.um Mama dama nazo ne na faɗa miki inaso zan fita ,akwai gidan ƙawata da zan tafi " to Rufaidah kinajin magana ta ne da zaki zo tambaya na ,ina ko cewa nayi bazakije ba ,zakijen tunda yanzu sam banda wani girma a idon ki ,ƙan kanuwa dake wai harkisan kizaɓi namiji akan uwarki " Haba Mama kidena faɗar hakan nifa bawai na zabeshi akanki bane Mama inaso kifahimci wani abu , keda Ammi matsayi daya kuke dashi a wurin Mu'aisam,amma saboda kilibibi irin nata ta kakance komai ,nasa sekace itace uwarsa ,nace ina son sane saboda na tarwatsa burinta ,dan nasan batada wani buri da ya wuce ganin Mu'aisam ya auri Rumaisa ,shiyasa nakeso muyi anfani da damar ,Kinga yanzu idan na auresa dole zan rabashi da ita ai kuma nasan zakiyi farinciki da hakan ,kinsani Mama ina kishin duk wanda be kaunarki ya kike tunanin wai saboda ra'ayin kaina zan aure shi ,duk wannan saboda ke ne " ganin irin kallon da Hajia saudah keyi mata ne yasakata yin shiru " ai bantaɓa sanin ke sakarya bace se yau ,anfaɗami ki ta wannan hanyar zan gurgurta Saudah to dalilin da yasa bazan bari ki auri Mu'aisam ba ni nabarwa kaina sani ,kuma kar kiyi tunanin mallakar sa ,dan wlh bazan bar hakan ta faru ba ,bakisan wanene shi ba baki kuma san abinda ke tsakanina dashi ,ba auren da zakiyi masa ne ze illlata rayuwata Rufaida,baze yiyu na zauna dashi a matsayin suruki ba ,dan Allah ki rarrashe xuciyarki , Rufaida ,ga yaron Hajia Sa'a wlh yafi Mu'aisam komai idan ma baki son shi ,to ki fitar da wanda kikeso mana amma dai ba Mu'aisam ba . da kyau Rufaidah take kallon ta dan son yiwa kalamanta fashin baƙi shin mene ne to tsakanin ta da Mu'aisam bayan rashin son shi da ta san batayi? "Shikennan Mama ni zan tafi se na dawo " ganin kamar Rufee tafara karyowa ne se Hajia saudah tayi mata murmushin yaƙe tace " kidawo lafiya ,me za'a dafa Miki kafin kidawo? Ko jiyowa batayi ba tace " komai ma"..... Comments and share Real Bazamfaria ce ❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:2️⃣5️⃣ Bayan kwana biyu Mu'aisam yana zaune falo yana kallon labarai , sega Rufee ta shigo , cikin takunta irin na yanmata masu ji da kansu, banda tashin kanshi babu abunda jikinta keyi , kujerar da ke kallon tasa ta zauna , cikin muryarta me hade da yanga tace " barka da hutawa Yaya" ta gefen ido ya kalleta kafin ya amsata da " yawwa " duk da yanayin kwalliyarta ya burgeshi musamman kanshin jikinta Wanda tunda ta shigo falon ya sauya , shi mutum ne da yakeson mace me kwalliya da kamshi , kuma duk Rufee ta hada su sedai baya jin ze iya sonta kodan sabotada uwarta , ganin shirun yayi yawa se tace " am Yaya dama cewa nayi ko zaka kaini shopping idan baka komai " Me ya samu motarki da bazaki fita ke daya ba? Ya tambayeta yana tsareta da ido " haba Yaya yanzu dan Inada mota shine bazaka kaini ba , naga a gidan nan duk wanda ze fita kaine kake kaishi , se nice bazaka kaini ba , wai Yaya me nayi maka kake min haka naga nida su Rumaisa duk dayane koma nace nafisu tunda ni yanzu akwai maganar aure a tsakanin mu me yarage nan da 2 weeks fa shikenan " cikeda kosawa da maganarta yace " wayanda kike ganin ina fita dasu basuda mota ne kekuma yar gata ce ina yaran gidan nan ke kadai ce kikeda mota , kuma kidena tunanin wai zakifi wasu gareni , dukan ku kannena ne babu wani abu bayan wannan " Suna cikin maganar ne Rumaisa ta shigo da alama dawowar ta kenan daga school, ganin su zaune a falon se batayi kokarin zama ba tana gaishe da Mu'aisam tayi gaba abunta , seda ta shiga dakin ne ta tuna da tambayar da takeso tayiwa Rufee saboda haka ta fito , suna nan zaune kamar yadda ta barsu , sedai wannan karon Mu'aisam yana cewa Rufee " tajira idan anyi sallar la'sar se yakaita , murmushin samun nasara tayi har zatayi magana se kuma tayi shiru ganin Rumaisa tana nufosu Kusa da ita taje ta zauna tace " nikam sis Rufee na manta kwana biyu na dena ganin Ameerah a gidan nan Allah dai yasa kafiya " ya mutsa fuska tayi tace " waye kuma haka?". "wata yarinya da takeyi miki aiki ,kamar dai bata daɗe da fara aiki a gidan nan ba ai tanada kirki wlh ,nima ban kula da rashin ganinta ba se jiya ne naga auta tana da kumburi da na tambayeta menene shine tace wai taje part din Mama neman Auntyn ta amma bata ganta ba ,to yau da safe ma ta shiga wai bata ganta ba ,kinsan Auta tuni ta maƙale Aunty Meerah dai "haɗe fuska Rufee tayi taja dogon tsaki,dukansu kallon ta sukayi dan basu san dalilin tsakin ba ,ganin irin kallon da Mu'aisam keyi mata ne yasaka ta wayancewa da faɗin " kedai Rumaisa akwai ki da shirme ,duk akan *Mabaraciya* kike wannan rattafen ,ina zan san inda take ,wataƙil ko sun gama magana da Mama ne dan kamar naji tace wai da ita zata koma ,tunda Kinga m zamana takeyi kuma yanzu aure zanyi so babu kowa a gidan dan haka zata tafi da ita,nifa banma yarda da yarinyar ba " da sauri Mu'aisam ya kalleta har ya manta ma da badashi suke maganar ba se samun kansa yayi da tambayar " meyasa Mama zata tafi da ita ,ina ga kawai ku sallame ta ,dan ba ma lallai bane iyayen ta su amince a bar garin nan da ita ba " to kai Yaya miye naka ,kasan dai talakawan nan yadda suke bare ma su da suke neman kai da ita suna ganin kudi da gudu zasu amince ,ni bama zanso hakan ta faru ba kasan fa duk yaran da Mama take ɗauka tana sakasu school ne cikin lokaci zaka sun waye ,nikuma bazan so hakan ya faru akan wannan ba "Mu'aisam bece komai ba yaci gaba da kallon sa ,saboda zuciyarsa da ta tafi dogon nazari na dalilin da zesa Meerah tabar kedi Cikeda Mamaki Rumaisa tace " aikam dai Ameerah tana da kirki sis Rufee bansani ba dai ko kece baki fahimci hakan ba ,ni damuwa ta ma kar ace ko batada lafiya ne ,gashi ban tambayeta gidan su ba bare naje na duba ta ,dan ko Ammi ta damu da rashin zuwan nata" Allah wadaran naka ya lalace ,kice kune kuke sakar mata fuska shiyasa har take tunanin kawomin raini ,yanzu idan ba neman suna ba ne xe kaikimu wurinsu ,koda nasan ma ba samunta xakuyi ba dan na fi tunanin a bakin hanya seke kwana itada iyayen ta so don't bother ur self" jeki ki shirya yanzu idan nadawo sallah zamu fita da Rufaidah se mutafi dukan mu harda Auta ma kishirya ta " ba tare da dukan su sun san me yake nufi da hakan ba ,suka amsa da to " duk da kasan zuciyar Rufee ba haka taso ba ,taso ne Sufita su kaɗai saboda su fara samun kusanci da juna ,akwai kuma maganar da take so suyi ,wanda tasan matuƙar suka fita waƴan nan jarababbun to ba sake wa zasuyi ba ,bata so ta koma sashen su dan kar Mama ta gane cewar zasu fita da Mu'aisam dan haka tayi zaman ta anan , toilet din da kecikin falon Rumaisa ta shiga ta ɗauro alwala ,da tafito ta kalli Rufee da take canja channel tace " sis Rufee ko zakiyi alwala ne akwai ruwa a cikin toilet "batare da ta kalli Rumaisa dake maganar ba tace " am off salat" taɓe baki Rumaisa tayi tana shigewa bedroom. cikin doguwar Riga ta shirya tayi kyau sosai fitowar ta yasaka Rufee kallon ta batadai ce komai ba itama Rumaisa batayi mata magana ba ,ta shiga ɗakin Ammi lokacin ta sameta tana sallah saboda haka direct kan gado ta nufa dan tashin Nawwara dake bacci ,bubbuga bayan ta tafara, kasancewar batada nauyin bacci se gashi ta budé ido ,tana ganin Rumaisa tafara narke fuska kamar zatayi kuka tace " Yaya baccin be isheni ba " ok bara mutafi mu barki to dama Yaya yace natashe ki zamu fita shopping" ai tana jin zancen yawo se ta tashi da sauri ,tana faɗin " to mutafi" hararan ta Rumaisa tayi tace " kinyi sallah ne da zaki ce mutafi kuma kinsan baxaki bimu a haka ba ko? Nawwara batayi magana ba ta shiga toilet da sauri alwala tayo ta fito fici-fici tayi sallar saboda batason su tafi su barta ,koda ta gama Rumaisa ta fito mata da kayan da zata saka dan haka ta sanya mata ,suka tsaya jiran Ammi tagama addu'a suyi mata sallama ,bayan ta idar Rumaisa tafaɗa mata zasu fita ,adawo lafiya tayi musu ,cikin wasa tace " wato kun faki idon Mimi da Nurain shine zaku fita ko aiko idan yadawo gidan nan ya samu kun fita da Auta kunsan za'ayi darga da shi " Ammi karki damu xan siyo masa Icecreem ,ko Yaya? ta kalli Rumaisa ,dariya tayi mata a haka suka fita Fitowar su yayi daidai da fitowar Mu'aisam daga cikin ɗaki da alama ya daɗe da dawo daga masallaci dan kuwa har ya sauya kayan jikinsa yayi kyau sosai wanda har Rufee ta kasa ɓoyewa seda ta maganta " gaskiya Yaya kayi kyau ko har ka fara hasken amarci ne? Haɗe fuska yayi bece komai ba ,ita kuma Rumaisa se tace" yaya smile mana ,Allah baka ganka ba kamar zakaje wurin babyn ka anya kodai ,zance zamu raka ka? murmushin gefen baki ya sakar mata tare da faɗin " wlh za'a fasa fitar nan ,naga kuna neman maidani wani abokin wasan ku" Rufaida da takaicin maganar Rumaisa ya cikata se taja tsaki tace " wahalar tambaya name kikeyi bayan kinsan tare dani ze fita wannan duk wani yayiwa" fahimtar inda zancen ta ya dosa se Rumaisa tace " haba ke kam ai uwar gida ce sis Rufee ,kika sani ko har ya fara kyarkyarar amarya waƙil ma ku biyu za'a kai masa kinsan masu iya magana sun ce me mata ɗaya abokin gauro ,so yayana ze fita daga cikin su "cikin tsawa Rufee tace " aniyar ki tabiki Rumaisa sedai idan kece kike son sa wannan zamu iya zaman kishi dake amma babu wata mace da ta iso ya so ta ni nasan wanann ,hassada ne da baƙin ciki koda yake na daɗe da gane cewar kema kina son sa " riƙe baki Rumaisa tayi tace" ikon Allah kin taɓa ganin yaya ya auri ƙanwarsa ko kin manta alaƙana dashi ne ni matsayin ɗan uwan da aure ya haramta a tsananin mu nake masa ,da ace ina son sa kamar yadda kika faɗa kema kinsan da baxaki sameshi ba"Rufee xatayi magana ta tare nunfashin ta da faɗin " ki ajiye kalamanki zuwa gaba wata ƙil zeyi miki amfani a lokacin da kika gane cewar akwai wacce yakeso ba keba "da sauri ta wuce ta bar Rufee na sababi ,koda suka iso motar har ya gyara parking Rufee har ta buɗe gaban mota zata shiga se ta ga Nawwara zaune ,cikin haɗe fuska tace " ke fito ki koma baya " ɗago kai Mu'aisam yayi ya kalleta sedai bece komai ba ,har ta fita ta shiga baya ita kuma ta zauna gaban. tana shiga ya tada motar suka fita Babban shopping mall ya kaisu yace kowa ya zaɓi abinda yake so ,sosai suka zaɓi manyan tarare irin desingners dinnann masu matuƙar tsada ,daganan suka tagi gefen kayan yara teddies masu kyau Auta ta zaɓa ,daganan ne suka tafi gefen su chocolate,wannan kam Rufee da Nawwara ne kawai su diba dan ita Rumaisa bata shan kayan zaƙi ,Atm yabada a cire kuɗi ,har anyi debited se Nawwa ta hango wani babban boll cikin net ɗinsa irin elastic dinnann da ake hurawa da sauri ta je ta ɗauko tace " yaya musiyawa Nurain wannan " kai kawai ya ɗaga mata yasake bada Atm ɗin suka cire kudin suka tafi ,har zasu fita daga wurin idon sa ya hango mishi bangaren da ake seda irin jalabiyoyin nan ,dan haka kawai yabasu key yace su jirashi a mota yana zuwa , haka ya tafi ya zaɓo jalabiya har kala 3 masu shegen kyau da tsada , sannan ya dawo suka bar wurin. ganin kamar ba hanyar gida ya ɗauka ba yasaka Rufee kallon sa " Yaya ina kuma zamuje nifa nagaji gida nikeso na koma "to ko mu ajiyeki se ki shiga Napep dan zankai su wani wurin ne " haba yaya yanzu saboda Allah kamar ni dinnann se na tsaya a titi neman Napep? " ke ba mutum bace ko kinfi sauran muta ne ne " to Yaya abun ai a bayyane ne kaiman kasan ta zara me yawa da Allah yayi tsakanin talaka da me kuɗi ,saboda haka ni gaskiya bazan shiga Napep ba " to ko se kijira har mugama abinda mukeyi se ki koma a mota ,daidai lungun su Meerah ya shiga da motar sa , parking yayi daga nesa kaɗan da gidan dan ganin wata motar da ke a jiye kusa da gidan ,wannan karon kam hatta Rumaisa se da tayi magana dan mamakin inda ya kawo su tace " Yaya ina ne nan ɗin ? wlh kamar ba'a kd ba " hararan ta yayi ta madubin motar yace " idan kin fita kya tantance ,fitowa yayi ya ce dukan su su fito ,babu musu suka fito ,kiran Auta yayi yaimata raɗa a kunne ,a mamakin su se sukaga ta daga tsalle tana faɗin " da gaske yaya ? Kai ya ɗaga mata alamar tabbatar wa tare da mata nuni da ƙofar gidan su Meerah. kallon su Rumaisa tayi tace" yaya yace nan ne gidan Aunty Ameerah mushiga mugani ,kallon mamaki sukayi masa sedai be basu damar magana ba ,sema cewa da yayi "Rumaisa kishiga kudubata sauri nakeyi " bin banyan Meerah tayi ,ita dai Rufee kamar wacce aka kafe a wurin tama kas motsi ,lokacin da suka kai kofar gidan yayi dai² da fitowar Meerah tare da Muhsin ,alamar rakiya tayo masa ,sam bata kula dasu ba se da Nawwara ta rungume ta tana murnar ganin ,da mamaki ta cire hannayen ta da ta zagaye cikin ta dasu itama cikin jin daɗin ganin su tace " Auta waya nuna muku gidan mu? munxo ne muduba ki kwana biyu shiru ko bakida lafiya ne ,ashe ke kina nan soyayya ta ɓoyeki "ta faɗa cikin sigar zolaya "rufe ido Meerah tayi tana daria tace " Aunty ai wannan yaya ne ko? Tayi maganar tana kallon Muhsin ,se a lokacin Rumaisa ta gaidashi ,amsawa yayi yana shiga Mota tare da faɗin " bara na wuce tunda kinyi baƙi xamuyi waya dai Allah yaƙara lafiya"bata amsa shiba sedai ta ɗaga masa kai kawai tare dayimasa waving ,seda ya tada motar tukuna ta ja hannun Rumaisa tace" mushiga ciki Aunty " bin bayanta Rumaisa tayi....... Comments and share pls Real Bazamfaria ce ❤️