GANGARJIKINSA NA AURA 3 Part 1 Posted by ANaM Dorayi on 05:37 PM, 30-Apr-15 Under: Gangarjikinsa ta Aura Haisam ta gani zaune akan doguwar kujerardake falon, yaya habib a kusa dashi. Ta sake zareido tana kallon haisam taga dai shi dinne di hakataga shima yana murtsike ido yana kallonta yayindaya jawo hannun mahaifiyarsa yace hjy ga hannacan a mafarki ina ganinta. Mahaifiyarsa ta rushe da kuka tace Haisam ba mafarki kake yi ba hanna ce.Ya zabura zai mike da sauri yaya habib ya rikeshidon baya iya tashi tsaye, ya mayar dashi ya zaunar.Ramlah ce taje wajen hanna ta riko hannunta tanufo da ita wajen haisam. Tace haisam ga hanna,hanna ga haisam da gaske ne ba mafarki kukeyi ba, hanna ta rushe da kuka ta rungume ramlahtana cewa ramlah daman bada gaske kukeyi ba dakuka ce haisan ya mutu. Ashe zan sake ganinhaisam da idona? Hawaye ne yake zubuwa dagaidanuwan hanna da haisam. Yya habib ya nisa yaceikon Allah hanna yi hkr daina kukan yanzu duk jama'ar nan saurarona suke yi suji yay akayi akacemusu haism ya mutu kuma gashi yazo da ransa.Sami waje ku zauna hanna da ramlah suka smiwaje suka zauna babu abinda haisam yake saikallon hanna ko kiftawa baya yi itama kuma tamanta da a gaban jama'a take duk idansu kuma a kansu itama wani irin kallo takeyi masa mai daukeda tsantsar so da kauna. Mahaifin haisam da sauranjama'ar duk suma sun shigo.Yaya habib yace kamar yadda kowa ya sanihaisam na cikin tsananin ciwo muka bar kasar nanranga ranga muka tafi london. To mun isa cannayiwa asibitin da zamu kwanta waya suka aiko damotar asibiti aka daukemu muka tafi. Likitocin naganin yadda jikin yake baki da hanci jini sai suka ce zsu wuce dashi tiyata. Nasa hannu akan na aminceayi masa. Ina bugo waya ina sanarwa da bab dukhalin da ake ciki. Bayan sun gama masa tiyatar nesuka yi sukayi ya farfado yaki farfadowa suka smasa iskar kara numfashi (oxygen) don a jawolumfashin amma abu ya faskara sunyi iya kokrinsu na su nemo lumfashin sun kasa . To ni kuma danaga haka sai na rikice n bugowa baba way inakuka nace haisam ya rasu. Wani likita yayi yayikada in bugo waya harsai anyi wasu awanni a ganiko zi dwo sbd akawai alamar bi mutu ba, nace in aibbu surn wta ryw a jikin haisam. A take baba ya yiwa abokansa dake london waya akan suzosusameni. Asibiti suyi kokri a bamu gawar a gobe mujuyo gida nigeria ba sai anyi ta dogon bincikebahar kwana da kwanaki. Tunda ya rasu azo gida ayimsa sutura a binne. Abokan baba suka zo aka haudogon turanci likitoci sukace is an basu awa 12 suga ko zai farfado dnsu basu yarda ya mutu badoguwar suma ce in hour bayan 12hrs bai frfadoba to saisu bamu gawar.mun duka duk haukarsuce ta nasara mutuwa ai dy ce kuma kallo 1 zakayiwa haisam kasn ya mutu, ganin babu inda yakenumfswa da sukji tan dn harbawa shine suke s ran zai dawo ya rayu.Mun kirgaw hours da suka dibr mana sun cik submu gwar mu tho shine nayi waya nace gabanninmagariba yau zuwa isa'I zamu iso zo a taremu. Darana karfe 2 jirgi zai tashi daga london zuwanigeria haka kuma d krfe 2 awannin gom 12 zasucika da suka dibr man sai mu taho. Muka sayi akwtin saka gawa. N cike form din xan tafi dagawa. Karfe 2 na cika cikin ikon Allah akganumfashinsa ya fara dawowa. Likitoci sukyi sukyimu barshi suci gab da ceto rywr naga gr kawi mutaho tund di sunyi masa abunda zasu yi masashikenan sauran sai barwa Allah ikonsa. Tunda can gida nce ya mutu gar dai mu taho din idan ya rayuAlhamdulillahi idan kuwa ya mutu dam nce musuya mutu shikenan. Muka taho a hak sunan dai yanada rai wasu daga cikin jijiyoyinsa suna hrbawaamma ko motsi bayayi. Naga gara nayi shiru kdince bi mutu ba kafin mu karaso ya mutu gar ace kafin mu karaso ya farfado. Kuma cikin jirgin maakwai likitoci da sukaayi ta taimaka masa wajenjawo lumfashi. Cikin ikon Allah muna dira a garinkano ya fara numfasawa sosi. Mun sashi a cikinmota zuwa nan gidan ya bude ido yayi salati. Shineyanzu da yaga wannan taron jama'a yake tamby me akeyi, akace ai n dauka ka rasu shine 'yanjana'iza suka taru, shine yayi karfin halin ya tashizaune ya jingina.Farin ciki a zuciyar jama'ar bun ba zai misaltu bamusamman mahaifan haism da ramlh d hanna.Tamkar anyi musa lbishir da gidan aljanna.Alhamdulillh jama' ke cewa. Don da k ga haism andauko shi da idons kiri kiri yana kallon mutanewasu da yawa har sun fara rugawa a ztonsu sunga ftalwa. Wani abin kunya ma ba mata kawai ba harwasu mazan a kofar gida sun fara rugawa. Nan fakaji falo ya hargitse da kabbara da hamdala. Ana tataya mahaifin haisam da mahaifiyarsa murna dafatan Allah ya bashi lfy da tsawan kwana maiamfani. Murmushi kawai haisam keyi murna ta cika masa zuciya hk kawai ya tsine kansa yana mitsananin farin ciki badan rashin karfin jiki ba datsalle zaiyi ya taka raw don murna. Murna kuma itcega hanna yau gabansa, kus dashi tan kallons tanamasa murmushi,Zuciyar hanna kuwa tunda uwarta ta haifeta batataba jin frinciki irin na yu ba taji duk taa manta kunci da bakincikin datashishshiga ada. Tamkar ba'a taba mata rai ba aduniya balle tayi kuaka. Haisam ne yanxun wnnan a gabantabai mutu bashe? Kai Allah shine bin bautawa da gaskiya miryawa maikashewa mai yin duk yadda yaso d bawansa.Hanna take jinjinawa a ranta. Ramlah kamr tafi kowa farin ciki arantakasancewr hism bai mutu ba ta sanadiyyar jefa shicikinkuncin da tayi ta hana shi y auri wacce yakemutukar So, bayan haka bbu wani da namiji da take so fiyedashi a duniyahar yau. Ramlah na son hisam fiye da tunanin dukwandayasan soyayya. Wani babban malami ne ya rufe trod addu'a akan Allah ya kara baw haism lfy. Bayan n shafa neramlah tamike tace tana da magna ak bata izinin yinmaganarta. Byn tanemi gafarr haism da iyayen hisam da hanna daduk wasu 'yan uwans da suka fad halin tashin hnkali asanadiyyarwannan ciwo na haisam sai tazo gaban haisam tadurkusa tadubeshi tayi murmushi tace. Haisan ina neman wataalfarma a gareka idan Allah (S.W.A) ya baka lfy ina so k aurihanna sbda yanxu hanna bat da miji ni xan biya sdaki, lefe,kayan dakinamrya da duk hidiman da za'ayi a bikinku, nyikuskure ada dana hnaka aurin hanna yanzu na gane kuskure.Na. Haisamyyi wani lallausan murmushi ya gyada kai donbashi da karfinyin magna sai gaba daya aka dauki kabbara dukwajen, sai kowa y fra shiwa ramlah albarka musammanmahaifin haism.Hanna taji wani sanyi kamr knkara a ranta abunmamaki.Ramlah ta amince ta ura mata haisam da knta babuabinda takeyi a ranta sai. Godiya ga Allah wani sabon imaniyakutsuwa ranta ta ske gasgatawa kowaa yayitawakkali ga Allah,Allah zai ska masa ta wata hanyar da bai taba zatoba. Allah. Shine mai iko shine yake bayarwa a duk sanda yso.Mai hkuribay tbewa a snnu zaiga. Biyan bukta. Duk tsananikadak mntad ubangijinka yana sane da kai idan ka shigkuncishi ya kaaddara maka jarabawa ce don ya gwadaimaninka AllahuAkbar!!!Mahaifin ramlah ne ya rufe taro da addu'a yadinga shiwaramlh albarka da fatan alheri a rywr ta da fatanAllah ya basuzaman lfy ita da maigidanta da sabuwr abokiyarzamanta hanna. Jama'ar na amsawa da amin daga. Karsheaka shafa.Jama'a. Suka fara watsewa. Ramlah ta dukagabanmhaifiyrhaism tace hjy abar min haisam anan gidan nidahanna zamu cigaba da Kula dashi . Ko tantama mahaifiyarhaisam mabatayi ba ta ams da to. Shikenan. Don tasn barinhaism a kusada hanna babban. Maganin wannan ciwon nasa ne.Kowa ya tshi yanufi wajen motarsa. Don tfy gida, babu kowaa falondag haism sai ramlah a kusa dashi da hannah daamratukanwarsa 'yar kimanin shekaru 10 a kusaddahanna suna zaune a gefe. Ramlah ta fuskanci haism ya gji dazamanalamar yanasoya kwanta is tace bariin dauko makafilo adakika dan kwanta. Tamike ta nufi daki. Hanna tadago zata kalli haisam tag bbu abinda haisam yake saikallintatamkar yasami talabijin a gabansa ko. Kiftawa baya yi, tayimurmushitace yaya haisam sannu. Ya dan lumshe ido yagyada kai. Ramlah ce dauke da filo ta iso wajen da suke gamida yinsallama, Hanna ta amsa, Ramlah ta ajiye filon akan doguwarkujerar daHaisam ke kishingide ta kama shi ta gyara masakwanciya yakwanta sosai. Hanna ta yunkura ta tashi tana rikeda Hannun Amratu tace Anty Ramlah zamu shiga daki mukwanta wanedakin ne? Ramlah tayi murmushi tace haba Hannaaike babakuwa bace yanzu, duk dakin daya yayi mikishiga ki kwanta ai gidanki ne. Amratu tayi caraf tace Anty hanna zomujedakina mu kwanta zaki ga 'yar tsanata da AntyAamlah tasiyomin. Taja hannun Hanna suka tafi har sun juyaHanna ta juyo da kyakykyawar fuskarta ta kalli Ramlah daHaisam tayimurmushi tace sida safen ku. Sannan ta juya sukatafi.Haisam har daga kai yake don leken Hanna ganintayiyi tayi kyaun da duk a cikin kabilu kam daga bakar fatahar farar fataturawa da indiyawa bai taba ganin wacce tayi masakyaukamar hanna ba musmman a yu. Ramlah ta tsayakawai tana kallon Haisam taga kamar zaije ya jawo Hanna yarungumetakom ya hadiyeta yadda yake binta da kllo, sai tyi.Murmushi tadan taba hannunsa ya juyo ya kalleta tayi fari daido ta kanne daya tace Haisan ya akayi ne ko Hanna ta dawomuyi hira? Saiyayi. Murmushi ya. Koma y kwanta. Ramlah ta wucekicin donhado masa dan abu mai ruwa ruwa da zai iya sha.Bayan Hanna da Amratu sun shiga daki, Amratu ta nunuwahanna kayan wasanta da cartoons dintada littatafanmakaranta. Hanna tayi ta taya ta suna wasa da 'yartsanonintahar tsawon awa 1 bayan shigarsu sannan Hanna tace toAmratu ya isa haka jeki kiyi wanka ki daura alwalasallar isha'Iki fito nima zanyi wankan da alwalar. Dake akwaibandaki acikin dakin. Amratu ta fada bandaki bayan ta fito ne hanna tashiga. Tana wanka ramlah ta shigo dauke dasabuwar doguwarriga mai rubi 2 ta bawa amaratu ta ajiye mata kafinta fito,ramlah ta fito ta jawo musu kofa ta rufe. Hanna na fitowaAmratu ta mika mata sabuwar rigar barci dal a ledatace injianty Ramlah. Cike da fara'a hanna ta karbi rigarbccin ta sakasannan ta tayar da kabbarar salla isha'I . Har amratu ta gajida jiran hanna ta idr suyi. Kallon kset din cartoontaga saisalla take ta jerowa har barci ya dauketa hannabata idar ba,sai 3 dare snn hanna ta dar da nifiloli da addu'oin da takenagodiya ga Allah (S W A) da ya nuna mata wannanrana dafatan ubangiji Allah ya tabbatar da abnda ramlahtake shrinhadawa da fatan Allah ya bawa haism lfy.sai kuka ya kecemata don farin ciki. Ta hau gado kusa da amratutasa hannuta kashe fitila sannan ta kwanta. Wani laushi neyamutsu acikin tsokokin jikinta don bata taba kwanciya a irin wannanlallausar katifa ba tunda take. Sanyin na'urarsanyaya dakine(split AC) yake ratsa hudojin jikinta ta lumshe idosaita hangofuskar Haisam dauke da gwaza gwarzan idanuwansa yanakallonta. Bata dade ba bacci mai dadi ya sureta.Alarm dinagogo ne ya tasheta karfe 5 dai dai asuba tayi, tayifirgigit tabude ido taga fitila a kunne amratu harta shiga bandaki tanaalwalla. Hanna tayi murmushi tce a ranta birna saidan birniga kudi ga ilimi yarinya karama tasan ta saitaagogo ta farkada asuba tayi sallah. Bayan haanna da amratu sun idar da salla. Sai sukakomagado suka kwanta wani daddadan barci ya sakesuretangararai. Tayi firgigit ta tashi zaune taga rana harta ralle gari. Ta fada bndaki dan yin wanka ta dauki brushcikinjakarta daman ta taho dashi. Bandakin ma abinkallo ne awajen hanna taga komai na tangaran ne gamadubai duka kewaye da bandakin. Ruwan sanyi dana zafi ashaya dafanfuna abun gwaninban sha'awa. Abubuwadayawa saidihanna ta taba tabrshi sbd bata san amfaninsa babata gani baa. Aljannar duniya kenan gidan haisam kamar aturai. Dukinda aka zagya falo iri iri wajen cin abinci dakunamasugadaje na alfarma abin baya misaltuwa.Ramlah tayimutukar mamakin haism dubi yadda yaketsananin jinjiki amma sai taganshi daram kamar yawarke saidai rashin karfin jiki. Babban abinda yafi bataala'ajabi shinetunda take d haism bi tab tsyawa yan kallon fuskarta yna yimata murmushi ba is a yanxu data kawo masahanna har matace zata aura masa ita. Wannan abunda ramlahtaywa hsmyaji duk tsantar tsanar da yakeyiwa ramlah ta farakomawsoyayya kawai don ta fara son hanna. Haisam yajidukduniyar nan babu wanda ya taba masa kyauta maigirmakamar ramlah yaga babu abnda yake azabar so. Duk sandazai Kalli fuskar ramlah sai yaji sanyi yanzumaimakonhaushinta da yakeji ada. Ramlah ta fuskanci haknduk indatayi haism na binta da kallo yana murmushi. Haisam yajidadin wannan al'amari amma ramlah tafi jin dadikmr amafarki take ganin wadannan al'amari har haisamne yakedaga ido ya kalli fuskarta har yayi mata murmushi. Turkshi.,!..!!,!!! Kwanci tashi yau kwann hanna 6 a gidan haism daramlah. Akullum da safe hanna da amratu suna fitowa dagadakinsu suiske haism da ramlah a falo ko wani lkc ma. Daki suke samunsu, su shiga su gaishe su suyi masa ya jiki su komadakinsu.Duk lkcn cin abinci ramlah tan lekowa ta kira su, sufito suciabinci a dinning table, kuku 2 ne suke dafa abinci a Gidan,masu share share da goge goge daban. Don hakbbu aikin daramlah takeyi a gidn balle hanna ta tayata. Saidaisuyi wankasu zauna suna kallon satelite da kaset. Dinkuna masu kyau datsada ramlah tasa aka dinkwa hnna. Dnkunne dasark d zoben gwl rmlah ta baw hanna. A kwana shidan Nan itakantahanna tasn ta canja ta zma 'yar birni. Turarurruka kala kalaramlah ta sissiyo ta bata. Haism kuwa jikialhamdulillahi sukiyana samuwa yana tashi tsaye yana dan takwadaga daki zuwafalo inya haji ya zauna akan kujera a falo. Ranar da hanna tacika sati 1 da sassafe. Ta taashi ta fara harhadkayanta a jakana tafiya. Don taga ya kamta ta tafi gida kuma tunanamrmarinta kuma jikin haisam yayi suki gar ta tafi duk da bahakn take so ba.Bayan sun gama cin abincin safe ita da ramlh yuamratu tatafi mkrt tun 7:30am . Haisam daman ba abinciyake. Iya ci ba yna falons yana dan kurban shayi. Hanna ta dubiramlah tayimurmushita don sosa kai cikin ladani da alamar jin.Kunyatace anuty rmlah bbu abind zancemiki is godiyaAllah ya saka d alheri kuma Allah ya kara bawa yaya hasm lfy.Tunda nag.Jikin nasayayi sauki inaso zan koma gida yau karsuji shiru sufara tunanin ko b lfy ba. Ramlh tayimurmushi tacehar zaki tafi ki barmu, bako zaiyi halinsa kenan, ai ba laifikinyi kakritunda kinyi mana sta 1 mun gude. Akwi wasuatamfofi nas ansiyomin gasu cn a jaka na kum zuzzuba kudi aanbulun dubu 10 10 kowacce na rubuta sun ta. Bayn ambulundin daman inada jerin sunyenku saiki rrrbwa 'yan. Kungiyata inkinje. Hannata duka tayi godiya. Ramlh ta tashi ta shiga falohaism ta iske shi. Zaune kan doguwr kujera ya mikekaffunwansa akancentre table taje ta zauna a kusa dshi tan yimsmurmushi yadgo y dubeta yace uwr gida yaya akayi ne? Tayi farida ido tce ranka ya dade bakuwarmu ce takeso yau ta komagida tacekar hnkalinsu y tashi in sunji shirun yayi yawa.Haisam yajiwani dum a ransa b haka yaso ba yaso hnna tadade yana ganin ta yana jin dadi, can ya nisa yce har zatagudu ta barmubaza ta ske kwana 2 ba. Ramlh tace a'a gani nakegar tajeinyaso ta dwo daga baya kaga ni na daukota dagagrinsu karsu dauk guduw nyi da ita. Haism yayi murmushi yaceto shikenanAllah ya kaita gida lfy. Rmlh tace amin bari in kirat tashigotayi maka sallama. Ramlh ta tashi ta fito falo ta dubwajen cin abinci taga hanna bata nan is t nufi dakin amrtuinda sukekwana. A bakin kofa suka gamu hanna ta ratayojakarta zatfito. Ramlh tace oh! Hanna har kin fito lallai kno taishe ki Muna sonki. Ke kuma kina gudun mu. Hnna tayidariya tasunkuyar da kai kasa tace anty ramlah ba hakabane garinnamu ne da nisa shiyasa na fito da wuri don in isada wuri. Ramlah tace hakane to sai kizo ki yiwa haisamsallama ynn afalonsa,Hanna tace to,sai ta jiye jakar tana biye da ramlhhour zuwa falon hsm is ramlh ta fito ta barsu. Ta fitota nufi dkint yayin da zuciyarta ta hau dukn 3 3tana fargaba game da yadda tag kyau irn na hannamusmman yau da tayi ado da wta tsaleliyr shaddadata dinka mata combination ja da baki ga wannan lallausan gashin nn nata a tufke a bayanta. Zuciyarramlh nanuna mta hanna ta miki fintinkau a fgenkyau idan bkiyi d gske ba duk wannan iyakwalliyar taki da hour mutne suke yaba miki hnnazata zo ta fiki iyawa. Kalli yadda tayi wani kyu tmkar'year tsnr roba. Sai wata zuciyr tacewa ramlah rufw knki asiri ki kwantar da hnkl karki sa wnn a tnn maa zuciyark har wni tashin hnkl ya biyo baya yaddahaisam ya kwallafa rnsa da son hanna keme kikakwallafa sonsa a ranki to in kina so ki zuna klu kisami soyyyrsa to kiso hnna tunda gashi kin fr ganeknsa yan nuna miki soyayya . Hanna ta durkusa a gabnsa tace yaya inakwana, yaya jikinka? Yayinarai narai da ido yace hnna da sauki. Tashi. Dagann kizo nan kan kujera ki zauna. Hanna ta tashi tazauna a watakujera a gefensa. Kowannensuzuciyrsa cike da tsananin farin ciki is suka ji damakar su rabu su zauna dindindin suna ganin junnsu. Kallon kllo suke yiwa junansu na tsannin kaunajuna. Yayi murmushi yace hanna zaki tafi ki barnine, bayn ina ganinki inajin dadi ko bakya so injisauki d wurin kecefa kwayar magani da takekwntar min da ciwon. Hanna ta sunkuyar da ki tanajin kunyar bada wnn amsar. Yace yaya naji kinyi shiru ne? Hnna tace yaya dole ce tasa ba'ason rainanima xaan tafi in barka ba. Amma nayi mukaalkwarin kullum nyi salla zanyi maka addu'a Allahya sawke maka. Haisam ya gyada kai yace ngodeamma inaso ki min lkawaria rana zaki dinga tunanihar su 5, duk lkcn da kikazo yin sllaj zaki tunani kiyi min addu'a? Hann tayi dariya ina tunaka fiyedsau 50 a rana ba 5 bama koina ganinka,ko banaganin ka. Haisam ya gyara zama ya juyo yanakallon hnna yayiajiyarzuciya yace naji dadin duniyadazaki ring tunani su 50 a rana. Ynzu ki fadaminkalma daya da xan ringa tunaw a raina. Duk lkcn d tunaninki yayi min ywa sai ta kwantar min da hnkl.Hanna tayi shiru can ta dago tana murmushi ta kallihaisam suk had ido tag ya kura mata ido kawaiyana kallonta. Sai ta sake jin kunyarsa ta lullubefuskrta ta sake jawo gyalenta ta rufe ido ta miketsye. Hnkl ta nufi kofr fit tn tfy Hnkl. Haisam yce a'a tfy zkiyi ko sallama babu, kum aI baki bani amsarabinda na roka a wajenki ba. Hnn t juyo a hnkl takalle shi kallo irin wanda yke jinsa har tsakar kansatace abinda nakeso ka sa a ranka shineko daGANGAR JIKINa bata tare da kai Zuciyata tanawjenka. Haisam ya ske dagowa ya dubi hanna sai yaga ta daga mas gira tayi fri da ido tace kda kamanta soyayya gsky ce. Na tafi na barka lfy inakuma yi mk ftn kara samun lfy. Haisam ya kasa mgnsai kawai ya bita da kallo har ta daga labulan kofata fice. Ya rike baki yayi shiru jinsa yke tamkr ba'aduniya yke ba, kamar a aljanna aka jefashi yau gashi ga hanna a matsyin msoya masu shirin aurehar wadannan daddadan kalami suna fitowa dabakinta izuwa kunnuwansa. I can't belive this,hanna! Hanna ce kuwa.haisam yake fada a bainaye. Ramlah ce ta shigofalon ya dago ya kalleta fuskarsa cike da fara'afarinciki taf a zuciyarsa a yau, tace yallabai kungama sallama da hanna ko? Ga shehu direba ya fitoda mota zai kaita. Haisam yce munyi sallama dahanna ramlah sai dai ki bata kudin da zai isa tyi hidindinmunta. Anty ramlah. Ta dan harare shi suduka sukayi dariya tace kaima anty zaka cemin? Aina bata kudi ranka ya dade duk abinda ya kamatain bata na bata kada ka manta in so yayi so ra'ayiyana zuwa 1. Hisam yace kikace me? Tayimurmushi tace I feel wat u feel sbd ina sonka. Haisam yayi murmushi yace ramlah! Ramlah!!Ramlah tayi dariya snn ta fita. Ta raka hanna harbakin mota saida suka fita daga get snn ta dainadaga musu hannu. Haisam ne ta windon dakinsayake kallo hanna har suka tafi, yayin da wanikululun bakinciki na rabuwa da ita. Bayan tafiyar hanna da kimanin wata taji shiru ba ramlah bahaisam. Gashi babu waya a garinsu balle ta bugamusu taji lfyr su. Tun tana boye damuwarta akanhaka har hajr matar kawunta ta far fuskantrhalinda take ciki. A yau da yamma bayan hanna taidar da sallar la'asar sai ta shiga ta sallo wanka tazo ta hade dwani sabon dinkinta na materiak din daake yayi. Material din baki ne anyi masa kwalliya dajar fulawa.matsatsan dinkine akayi a rigar zanin ma anyimasa kwalliyar daya iri daya da yankar rigar. Hannata tufke gashinta da jan madauri (ribon) ta danadaurin dankwali mai kyau. Tasha hoda a fuskartada jagira snn ta sako sarka da dankunneta da zobena gwal da ramlah ta bata. Haka kawai yau da yamman nan taji tunanin haisam tayi mata yawashine take rayuwa a ranta shine tayiwa wnnkwalliya. Ta tsaya a gaban mudubi ta kalli kanta tajuya gefe ta sake juyawa baya taga lallai tayi kyausosai kamar ba ita ba dama yayi haisam na kusamana yaga wnn kwalliya da tayi. Ta fito tsakr gida wajen girki donta taya hajir aikin abincin dare dontaga hayaki n tashi tasan an hura wutar ita cenabincin dare. Tana fitowa hajir ta zabura ta mikekwalliy kika caba yau kamar mai shirin barin kasar?Kai gann irinta ba. Tasa hannun tana taba kayncikin hanna. Tce kai ai laushi garesu wannan ba atmfa bace.hanna tayi dariya tace ba tamfa bace sunansamaterial kinsan a wajen yn birni kaga abubuwa iriiri. Gunsu. Hajir tace lallai kuwa wnn matar ta cabaki da kyan alatu iri iri. Hanna ta nufi wajen garintuwo ta dauki rariya zata yi tankadae hajir ta rikerariyar tace hanna baza ki bata jikin ki da gari ba ga kayanki bakake barni kwai in karasa tuwonatunda har an gam miya na dora ruwn tuwo talgekwi zanyi in tuka na gama. Ga kujera can a gefe jekiki zauna dai muyi hira. Da rana maa ke kadai kikadafa abincin ni ina zaune ai yanzu sai ki huta ni inyi.Hanna tace ni ai zman hak kawai banaso sbd tun ina 'yar karama na saba da aiki barni kawai bakomai inyi miki tankaden. Haji taki fur suna tajayayya daga karshe hanna ta hkr ta koma gefe tazauna tana kallon hajir tana aiki. Hajir ta dago takalli hanna ce kwanan sai inga kamar kina yawandamuwa da tunani ko dai wani abu yna damun ki hanna? Hanna tayi murmushi tace babu abindayake damuna, hajir tace a'a fadi gsky ko sai na mikibaro baro ne, ai dole kiyi tunninsa haisammusamman kin baro shi ba shi da lfy. Su duka sukakyalkyale da dariya. Hanna tace donAllah ya akayikika ganeni? Da gaske abun ya fara damuna ni dai fatana ace lfyr sa kalau ba jikin bane ya dawo,hajira tace insha Allahu lfyr sa kalauita lfy ita kebuya. Amma lalle haisam ya samu shiga fiye dakowa har yafi marigayi samun waje. Hanna tayi drytace ni dai baza kiji a bakina ba. Hajir tace jiya kuwaahmad yake ce min a kalla masu sonki a garinnansun doshi mutane 5 da suka sameshi suka yi masa zancen don Allah ya basu izini suzo su nemiaurenki wai in sunzo wajen ki bakya fitowa. Hannata bude baki don mmk tace don Allah da gaskekike? Hajir tace wlh da gaske nake. Hanna ta gyarazma, ta dafe kirjinta tace me kawun yace musu?Hajir tace cewa yayi har a dangi an fara damunsa ya kamata kiyi aure g masu sonki ki zabi daya yacemin shi gsky bayason ki sake aure a kauyen nnyafison ki auri haisam. To amma gshi yau kusanwata 2 baizo ba bai aiko ba. In har ya bashi wasulokuta bai aiko ba zai shawarce ki, ki zabi wani tunda har akwai samarin da basu taba aure ba a wadanda suka sameshi da zancen suna sonki.Hanna tayi ajiyar zuciya tayi shiru tarasa ta cewa saitsnanin bugun da zuciyarta takeyi. Ta ce a ranta inhar haisam ya kara wata bai zo ba to nasan akwaimatsala. Ko ya hkr da sona ne? Kai haisam ba zaihkr da sona ba. Yaya xanyi yanxu in har kawu yazo ya sani a gaba yace in fitar da wani in aura?Sallamar kawu Ahmaed ce ta katsewa Hannatunanin da take yi. Ya shigo da saurainsa ya suritabarma sannan ya juyo ya kalli Hanna ya ce,"Kidauko gyalenki ki kawowa bak'i ruwa a sabonkwanon sha da kofina masu kyau. Hanna ta amsa da "To kawu."Ta juya suaka had'a ido da Hajir. Hajir ta ce "To koHaisam ne dan halak yak'i ambato ya iso garingabannin magariban nan." Hanna ta ce "Banjin ajikina ba, Haisam bazai zo yanzu ba.Ni har gabana yana fad'uwa Allah yasa dai ba masu neman auren nawa bane aka sami wanid'an.........ya canjawa kawu ra'ayi."Hajir ta ce "Kai haba dai tashi ki kai ruwan kiga kowaye." Dakyar Hanna ta mike saboda sanyun dajikinta yayi ta shiga d'aki ta yafo dan yalolongyalenta ja ta d'auko kwanon sha da kofuna 2 tazo wanke su tas ta cika da ruwan randa mai sanyi tanufi zaure.Kanta a sunkuye a k'asa tayi sallama ta ajiyekwanon sha a gaba bak'in sannan ta gaishesu batare data d'ago kai ta dubi fuskokinsu ba.Wata murya ce ta amsa mata gaisuwar kamar a mafarki muryar da take muradinta.Ta dago kai da sauri ta dubi mutumin sai tagaHaisam d'inta ne gefansa kawu Ahmed.Sai tayi murmushi ta sunkuyar da kai ta ce,"Sannu da zuwa yaya."Ta yunk'ura zata tashi ta shiga cikin gida sai kawu Ahmed ya ce "Hanna ki kawo ruwa a butoci guda 2don magriba ta kusa yi .Hanna ta amsa da "To kawu."Ta shiga gida.Ai kuwa da murna ta k'arasa wajen Hajir.Hajir na ganin yadda Hanna ke murna sai ta ce"Hanna ko dai addu'ar tawa ta ci, "Haisam ne yazo?"Hanna taje ta rik'e mata hannu ta ce "Hajir wlh shid'inne kuwa, ko mafarki nake yi ne?"Hajir ta ce "Gaske ne Hanna Allah sarki ya cikaalk'awarin yazo, daman kawun ki yafi sonki dashi.Daman ina jin jikin ne yahana shi zuwa Hanna ta ce "Kai gaskiya babu alamar jinya a tare dashi yayi fariya murmure daga ramar da yayi kinga k'ibar dayayi kuwa, baza kice ya ta6a yin wani ciwo har anfasa masa kukan mutuwa ba."Hajir ta ce don Allah?"Hanna ta ce "Ai yau duk kunyarki sai kin lek'a kin gaisa da mijina."Su duka suka tuntsire da dry.Hajir ta ce,"Hanna ko 'yar kunyar nan babuwannan karan lallai anayi da Haisam, ai kuwazanzo mu gaisa."Hanna ta wuce ta d'ibo butoci ta wanke su tas ta ciko su da ruwa ta nufo zauren da suke zaune.Daf da ta shiga zauren taji Haisam na cewa "Zanyitafiya zan dauki kimaninin watanni 2 a turai ammaina neman izini zan turo magabatana su zo nemanauren Hanna.Ina fatan dai Hanna ta gabadar dani a wajenku daman ko?"Kawu Ahmed ya gyad'a kai ya ce "Kwarai kuwa tunsanda naje Nigeria zan daukota tun daga can tafara bani labarinka.Kai ka dauki dawainiyar karatunta harta gamasakandire. Sannan data dawo daga Kano, tafiyar nan ta kwanannan ta fad'amin kakaf yadda aka yi.Allah ya saka da alheri.Haka Allah ya k'addaro muku shine yake yin yaddayaso da bawansa.Babu komai ka aiko magabatanka ai ba sai an yiwani dogon bincike ba ai kunsan juna tuntuni. "Hanna tayi sallma ta shigo zaure ta ajiye butocin agefe kanta a sunkuye a k'asa ta koma cikin gida. Bayan sunyi alwala, masallacin dake kofar gidansuka shiga suka yi salla tare da jama'a.Hanna ,ma anan cikin gida tayi salla bayan ta idartasake rangad'a kwalliya a fuskarta ta gyarad'aurin d'ankwali.Ta sami waje ta zauna tana jiran akirata taje ta gana da abin kaunarata.Amma abu d'aya daya tsaya mata a rai takenanatawa da Haisam ya ce zai tafi turai sai bayanwata 2 kafin ta sake ganinsa.Son Haisam ya sake yad'uwa a zuciyarta fiye danada a kullum yana lkie a zuciyarta ko sakon daya bata iya yi ba tare da tayi tunaninsa ba.Kawu Ahmed ne ya shigo ya ce"Hanna zaki iyazuwa ku gaisa shi kad'ai ne a zaure ki kunna fitalarkwai don zauren da duhu.Ya ce a yau zasu koma Kano ba zai kwana ba nikuma zanje wajen baba Sha'aibu in fara sanar masa da zancen aurenku."Hanna ta amsa da "To kawu."Kawu Ahmed ya fita.Ta mik'e ta shiga d'aki ta d'auko fitila ta nufi zauretana takawa d'ai-d'ai tana rangwad'.Tayi sallama ta ajiye fitila a gefe.Haisam ya d'ago kai da sauri yana kallonta hartashige lungu can gefe ta takure ta tsugunna sannancikin ladabi ta gaishe shi.Yayi murmushi ya amsa mata.Ya ce Hanna kamar zan gudu dake kika tafi can nesa kika takure, ganan gefen tabarma kusa danizo ki zauna mana.Koda yake Hanna kin manta da uncle Haisam tunwata shekara ko?"Hanna taji dariya ta kubce mata, Haisam ma yayidry. Hanna ta taso tazo gefensa ta zauna.Ta d'aga ta dubeshi suka had'a ido yayin da watakibiyar SO ta caccaku a zuciyoyinsu.Hanna ta lankwashe murya ta ce "Yaya jikinka?"Ya k'ura mata ido can ya ce "Ai tun ranar da nahad'a ido dake na nemi ciwon na rasa, kuma tun ranar da nace miki good bye na tafi na fara ciwo."Hanna tayi murmushi ta sunkuyar da kai k'asa tace,"Ina fatan har abada zan dauwama a wannanmatsayin daka bani."Mamaki ya kama Haisam ya ce a ransa "Hanna ce take fad'a min haka ko mafarki nake, a zatona sainasha bak'ar wuya da Hanna kafin ta fara sona saikuma nayi da gaske kafin ta waye da irin wannansoyayyar ta 'yan birni.Ashe ni Hanna a waye take harta wuce tunanina.Ga iya kwalliya cas kamar 'yan birni, ga wani kallo da take yimin ko wata 'yar birnin me digiri bataiyaba."Hanna ta katse masa tunaninsa ta ce "Naga andoshi wata 2 bn ganka ba sai na shiga fargabarkoda ciwom ne ya dawo maka?"Haisam ya ce ciwo ya tafi kenan insha Allahu tunda Allah ya kawo min maganinsa.Hjy ce dai ta hanani zuwa wai a rame nake tafi sonin zo miki da k'ibata.Zaki fi murnar ganina wai."Hanna tayi dry. Hakasuka shafe fiye da auwa 1 suna hirar so da k'aunakowa na fad'ar kalmar da zata dad'ad'awa d'anuwansa.Yau jinsu suke kamar a aljanna suke, d'an zaman nan da suka yi.Daga k'arshe Haisam ya shaida mata cewa zasu tafiNew york jibi shi da Ramlah zasu had'o kayanlefenta kuma Ramlah ta ce ace mata itama honeymoon d'inta ne wannan fitar don tunda suka yiaure ko Abuja basu ta6a zuwa tare ba kafin amarya tazo itama taje nata.Hanna ta yi murmushi ta ce "To Allah ya kiyayehanya.Ya dawo da ku lafiya.""Haisam ya ce abunda zaki ce kenan?"Hanna ta ce "Me zance wanda yafi wannan?" Haisam ya ce "Kice asha honey moon a had'ominlaefe mai kyau.Kuma incewa Ramlah in Allah ya yarda kema zakozo ki fata da angonki Honey moon lafiya."Hanna tayi dariya ta rufe ido ta ce "A'a,"Yaya Haisam ka rufa min asiri karka fad'a mata haka ni na isa in fad'awa aunty na haka?"Haisam ya ce"To meye Ramlah k'anwa da k'awa tad'aukeki.Bata da wata hira da ta wuce tayi min hirarki shiyasa nake jin dad'in hira da ita yanzu."Hanna tayi shiru tana tuno yadda Bello Madu yake yi mata.Hak'ik'a Ramlah tayi dabara a sannu zata samu Syya wajen mijinta kamar yadda Bello Madu ya farasamun shiga a wajena sbd kawai yana yi min hirarHaisam. Haisam ya mik'o mata wata k'atuwar abulan tadahannu 2 ta kar6a ya ce "Inji Ramlah ki rabawa 'yank'ungiyarku tunda kece shugabar k'ungiya ashe.."Hanna tayi dry ta ce "Ashe ka sani wa ya gayamaka?"Ya ce "Ramlah ta bani lbrn yadda kuka yi kakaf." Ya miko mata wata k'atuwar leda ya ce wannannakine inji Ramlah."Ya mik'o mata kwalin wata waya mai tsada ya ce"Wannan wayar tafi da gidan kace zaki gadirections d'inta a jiki da charje in an kawo wuta kidinga sawa caji. Hanna tayi kasak'e tana kallonsa tana tunanin yaza'a yi ya bata waya a k'auye nan bayan babuservice a garin.Haisam ya gane abun da ya d'aurewa Hanna kai saiya ce "Wannan wayar #THURAYA ce tana yi a wajen da babu service dan haka duk sanda na bugo mikiin dai da caji kuma a kunne take zan sameki inafatan duk kin san yadda zaki yi?"Hanna ta ce,"Na sani Yaya."Ai satin dana yi a Kano Amratu ta nunamin a tata. " Kud'i ne a shak'e a cikin wata yar jaka ya mik'amata ya ce "Dollar America ce wannan sbd bani dakud'in Nijer amma dalla za'a iya canja ta a ko ina,kin dinga kashewa.Ki bawa kawunki duk yadda kika ga dama a cikinkudin. Kada ku sake ku sayi ko cokalin cin abincina aure.Sabon gida nake gina muku mai bangare 2 naki dana Ramlah yadda kowa da bangarensa a sati ma wani ba zaiga wani ba. Idan kuwa kika bari sukasuyo miki wani abu to asararsa za'ayi." Turawa nesuke gina gidan, haka su zasu zuba kayan ciki irinna kalar data dace.Bana son abinda za'ayi asarasrsa kinji.Farin ciki mai had'e da mamaki ya rufe zuciyar Hanna ta tsaya kawai tana kallon Haisam.Can tayi a jiyar zuciya ta ce "Yaya naga gidan nakuma mai tsananin kyau ne kuma sabo gashi dagirma me yasa zaka sake gina wani?"Yayi murmushi ya ce "Haka Ramlah ta ce itama inhad'a ku kada in warewa kowacce 6angarenta ni dai a tsarina da ra'ayina naga gara in bawakowacce 6angarenta.Kuma kinsan ko harshe da hakori ma ana sa6awani kuma gani bani da hkr idan naga za'a ta6a min'yar k'anwata Hanna, ina tsoratarwa da cewa zaniya kashe duk mai shirin jefata a cikin tashin hankali a rayuwarta." Suka kyalkyale da dariyagaba d'ayansu,Haisam ya mik'e tsaye da dariya shirin tafiya, Hannata durk'usa gwiwoyinta a k'asa ta ce "Yaya na godemadallah Allah ya saka da alheri.Sai ta fara hawaye shar daga idanuwanta ya ce a'aHanna kukan mi keki yi ne? Kada fa in kasa tafiya in naga kina kuka."Ya sa hannu a aljihu ya ciro wani farin hankaci yamik'a mata ya ce ta goge fuskarta kuma baya songanin hawaye a fuskarta.Ta taso tana rakashi yana mata hira mai dad'i akanta kwantar da hankalinta ba zai iya kaiwa tawa 2n bama zata ganshi ya dawo.Kuma ko da basa tare zuciyarsa na gareta.Direban da ya kawo Ramlah shine ashe ya kawoHaisam.Hanna ta ce "A'a tare kuke kak'i shigowa kasha koruwa ma." Shehu ya ce ba komai suna da ruwa a mota."Ya durk'usa har k'asa ya gaishe da Hanna.Taga abincin gwangwani iri-iri da lemongwangwanaye ga robobin ruwan swan nan a cikinmotyar sai taja bakinta ta yi shiru.Don har da zata ce sai sun tsaya sunci tuwo. Taga masu irin wannan dauka ya za'a yi su ci iya cintuwonsu miyar kuka lami sai wake aka watsa a ciki.Haisam ya ce da direbn ya bud'e but ya shigar dakwalayen da suke but din cikin zaure.Kwalayene manya-manya guda 3, mak'il suke dakifin gwangwanaye da biskit da alawoyi k'arama cikinsu kuma cike yake da kayan shafe-shafe nakwalliyar 'yan mata.Hoda,janbaki,mayukan shafawa,a jiki dana, gashi dana hannu.Daman Haisam mai son irin wad'anan abubuwanneshiyasa ya siya mata mayukan gyara ta sake yin fes.Ga turarurka designers abun baya misaltuwatsaddadu.hanna ta langwabar da kai, ta rike murfinmotar.haisam kuma na zaune a cikin motr gidngaba. Yayin da shehu direba ya tsaye can kofargida yana jira su kare sallamar. Ta yiwa haisamwani luguiguitaccen kallo cikin muryar sanyoyyiytace yaya haism nagode. Bansan wacce kalma zanyi amfani da ita ba wajen nuna maka godiytaba, tun ina karama kake fama dani har yau bakadaina ba ubangiji Allah ya saka maka da alherins.Yace kina bata bakinki wajen gode min balle hrkiding tnn kalmar da zaki yi amfani wajen nuna mungodiyarki. Ni. Tnn na duk abinda nayi miki dole ne a wajena ba sai kin gode mun baki duaka aikina neai dole inyi miki. Hanna tayi dariya tace haba yaya nina fara saka haka a zuciyrta na gode dai znce. Dagakarshe suka yi sallam akan zai bugo mata waya.Yana. Tsokanarta wai yaga duk ta rame ko batasonaurensa ne, za'ayi mata auren dole. Hanna ta kasa bashi amsar wnn tambayar ta bishi da kllo direbayaja motor suka tafi. Yana dago mata hnnu itamatana daga masa. Bata shiga gida ba saida ta dainahango fitilar motrsu. Kawu Ahmd da matars har sunfi hanna mmk datsananin farinciki wnn kyaututtukn na haism damatarsa. Raba dare sukayi kawai suna kallondukiya suna sambatu. Hanna kuma ta shaida masucewr yace bai yarda a siya mata ko cokali ba nakayan daki shi zaiyi komai. Nan kawu ahmad ya sake jin wani sabon farin ciki ya lullube shi. Saiwajen 12 dare snn hanna da kawunta da matarsasuka shiga dakunansu don su kwanta. Hanna tashiga nata dakin ta jawo kofa ta bame is kuwa tadauko kwalin wayarta ta fara karanta yanda akeamfani da ita. Abunka da nasara ya rubuta dalla dalla yadda ake amfani da ita in hour ka iya karantaturanci zaka fahimt nan take karfe 1 daidai akakawo wutar lantarki. Hanna ta mike daga kankatifrta taje ta jona caja a soket ta jona wayar sainan da nan taga wayar ta fara caji. Murna ta rufenata tnn haisam. Taga da wnn kwanciyar da take tana ta tunnin gara ta tashi tayi 'yan nafilfili ta godewaAllah da ya bata abin data dade tana nema. Bayan tfyr hiasam da kwana 4. Hanna na kwance adkinta misaln karfe 11 na dare taji wayarta ta hukara ta zabura tatashi zaune ta jwo wayar tanakallo taji dai bata daina karar ba. sai tace a ranta kohaisam ne yake kira. Ta jawo kwalin wayar da saurita sake karanta wayar dai ringing take ana sake redialing. hanna ta danna wajen daya kamata tadanna don amsawa. Sai ta kara kunneta ba taredata ce komai ba. Murya tji anacewa hello hanna,hanna,ko ba hanna bace? Haisam ta kyalkyale dadariya tace yaya haisam kaine? Haisam yayi dariyayce bkyauyiya ashe kina jin tsoron kiyi magana. Hanna ta gaishe shi tace kwana 2 shiru banji kayiwaya ba kullum da ita nake kwana a kusa dani waiko zaka kira cikin dre. Haism ya ce oh I am verusorry tun shekaranhiya ban zauna b ina zurgazurga a airport jiya kum a jirgi muka kwana. Hannatace har kunyi tfyr. Yace yanzuma muna london ni da ramlah. Hanna tace lah yaya ina anty ramlahtake mu gaisa. Haisam yace ramlah ta fita kasuwakinasan da daddare aka fi yin hindindimu a turai dakasashen larabawa. Hanna lefen mu fa ramlah tatafi suyowa lefan auran haisam da hanna fa. Hannatyi dariya ta rungume filo haisam ya kashe murya yace banji kince komai ba hanna ko damn aurendole za'yimikibakya sona? Tayi fari taya mutse fusktace cewa zak yi ko na daina sonka ne. Bawai kobana sonka ba, tunda kasan ina......., sai tayi shiru.Yace yaya kika yishiru, da kina me? Hanna tace to aishikenn a bar maganar. Haisam yace ai sai kin karasa so nake daman ki fadi wannan kalmarshiysa na tsokano zancen kina me? Hanna tce toyanxu diso kake inyi rashin kunya yaya da kunyaince ina...... Ta sake yin shiru bata karasa ba haismyayi murmushi yace hnna kenan aure fa zamuyiyaya za'yi ure d kunya ai da kin dan fra rarrageta kafin in fizget gaba daya in yasr. To nibariin fadmikiabinda nakeso ki fadaminkika kasa fad. Hanna inasonki. Taji wani abu ya disa a ranta, dadi yalullubeta tyi ruf d ciki akan katifarta ta dora kantaakan filo tana sauraron daddar muryasa, tayi shirubata amsa ba yace hanna ko bakya jina ? Cikin shagwaba da kashe murya tace yaya ina jinkashirun da nayi wani abune ya disu a zuciyata yakezagayawa a kwalkwalwata nake kokarin warwareabunda yake kokarin ya cushe min. Y lumsheidoycekmryaya fa? Ta nisa tace ina cikin watamatsannanciyar soyayya wacce ta zame min ciwo a raina na fara zama mutum mutumi, gangar jikin nwani wajen zuciyata kuma tan wani waje. A kullumkum koda yaushe ina sake saken wasikar jakiidnin ido 2 a bacci kuma ina mafarkan da nakedukarsu tamkar tatsuniya. Sai gashi a yautatsuniyta tafara zama gsky. Shine nke tnn shin a mafrki nake jinka ko kuma a ido 2? Haism yayimurmushi ya ringinsa akn kujerar shakatawa dayke a bakin swimming pool din wani katafarenhotel da suka sauka a london.yace hnn this is rel,not dream so our dreams come true. I love you, ofcourse I do. You mean much to me hanna. I missed you so much........kfin haisam ya rufe bkins is yjimuryar hanna kamr daga sama cikin sanyayyiyarmurya tace yayahism na soka, in sonka fiye datunanink fite da duk wani mutum a duniya. I loveso much. Ya gyara zama yace hanna ya fiye datshon mijinki daya rasu, haba hanna kodai don king ya rasu ne? Su duk suka kyakyale dadariyahanna tama rasu irin amsa da zata bashi.Haka hanna d hiasam suka ksnce sun hira mai ddihar karfe 2 dare snn suka yi sallam sukaa aajiyewaya. Kowannensu juyi kwai yakeyi a kwance donmurna bata barsu suniya barci ba.kullum hak haism yake sai ya tabbatar hnna ita kadai ce shimshi kadai sai ya bug mta way su kashewa junansuzuciya. Bayan tfyr haisam da sati 3 'yanuwan haisam mzasukazo neman auren hnn suka bada kudin komaida komi sdki ne da lefe kwi suka rage b'a bayar ba.Murn wajen hnna da haism abin baya misaltuwa.Watan su haisam 1 da sti 2 da tfyrsu snn suka dwo.Cikin ikon Allah sai ga rmlah tayo tsrbr ciki, kowa murna yke musmmn iyyen hism suna jin ddin yaddrywr haisam ta far gudana kmr ta kowa. Duk indaka ganshi fara'a yake wasa da dariya d mutanekamr yadda yake ada. Ga wata uwar kiba da yakeyi da fari baza kace wnn kshi da ran bane. Ramlahma kamar tfi haism smun cnji a rywr ta sbd itama mafarkinta ya zama gsky. Tana samun kulawarhaism sun zma suyi hir, suci abinci tare su kwantagado dya. In tayi kwalliya ya Daga ido ya kalletayace tayi kyau. Wnn ba karamin canji ramlah tasamu ba. Mai hkr yakan dafa dutse yasha romon sainji bahaushe.Bayan su haisam sun dawo da kwana 3 danginhaisam mata suka cika hadaddun motocinsu naalfarma suka nufi Dashi garin su hanna da lefe dasadaki. Daman hanna ta sanarwa da kawun taranar da zasu zo dan haka suma suka hadawa bakiabinci da abin sha irin nasu na 'yan hutu. Harda mahaifiyar Ramlah akazo da danginta wasu kwaidan suga Hanna suka zo.cikin rashin sa'a basusami ganin Hanna ba don tun 7 na safe Hanna tagudu ta tafi can garin magarya gidan watatsohuwar kakarta ta buya don kunyar surukantatakeji. Dangin Hanna sai suka zama baki bude dontsananin mmk ganin yawan lefen hanna tundasuke basu taba ganin irin akwatinan nan ba ballekayan dake ciki. Wasu rundima rundiman akwatinane masu santsi har guda 6 bi da bi ta kashensu'yarkit ce a dankare take da gwala gwalai da fashions mai tsada irin na turawa. Leshina da shaddoji dakyana tsukewa abun bazai misaltu ba takalmada jakunkuna hadaddu mayuka kuwa turarruka basai na zaiyana ba daman can ya siyo mata balleyanzu akwatinsu suma daban. Iya haule surukartana wajen karbar lefe hanna sai ta zama abun kallo wasu kuma ta zamar musu abun dariya gaba dayasaita rikice ta hau surutai. Ita abun ya zamar matakamar wani rufa ido yanzu duk wannan kayn nahanna ne, yanxu hanna ta dage ta tafi ta barta tayikudi kenan bza ta iya ganinta ba balle ta sata aiki.Allah kenan haka yake yin ikonsa ansa ranardaurin aure sati 2 kacal sukace kuma a ranar sukeso a zo a tafi da amarya ba sai an bata lkc ba. Damnsun taho da kudin sadakisu d kudin dinki duk.Msuka bayar, makudn kudi suka jifgewa danginhanna a gabansu, wasu suka dau kukan murna wasu suka rafsa buda suna kirari. Dangin haisamsunji dadin yadda aka karbe su a garin suhnna.kmar za'a hadiyesu ana ta yi musu marhabanda wasa da dariya suka rabu akan nan da sti 2 zasudwo su tafi da amaryar su...............JUMA'AT KAREEM**GANGARJIKINSA TA AURA 3** =============9⃣=============RANAR DAURIN AURE Ranar jumu' a ne ranar daurin auren haisam dahanna da misalin karfe 2 na rana za'a daura aurenbayan sallar jumu'a. Garin dashi ya cika makil dajama'a taron da ba'a taba yin irinsa ba a garin.Manya manyan masu kudin kano sun halarcidaurin auren haisam, abokan babansa da 'yanuwansa abun sai wanda ya gani hardagwamnan kano na wnn lkcn ya halarci wnn daurinauren. Dangin hanna na nesa danakusa sunhallara, 'yan garin kuwa da wadanda aka gaiyatada 'yan gaiyar sodi duk sunzo su ganewaidanuwansu kar suji ana fada su basu ganiba. Babu abinda zaka dinga hangowa a garin sai wasu jifgajifgan motoci bakake masu bakin gilashi sai kumafararen shaddoji da tsadaddun ya dika a jikinmanyan masu kudin da suka halarci daurin auren.Kamshin turare har cikin gidajen 'yan garin 'yanjaridu tududu na nan nig daniger suna ta daukar a hoto da bidiyo kaset. Ga mahaifin haisam danaramlah a kewaye da jama'a. Hiasam kuwa kohangoshi ma baza ka iya yiba sbd jama'a kowa soyake ya gaisa dashi kowa yana so haisam yaganshi yasan yazo donduk dangartakarka dahaisam yace zaku bata in har baka zo masa wnn daurin auren ba. Kafin karfe 4 har an shafafariha andaura auren haisam yazama mijin hanna. Allahyabada zaman lfy. 'Yan daurin aure mza sun farashiga motocinsu masu babura da kekuna sumasun fara shiga motocinsu masubabura da kekunasuma sun fara hawa sunakama gabansu anci, ansha lemunan gwangwani da ruwan kwalba kudiaka dinga rabawa a wajen daurin auren, hakaango ya dinga danko kudi yana rabawa mutanedon murnarda yake ciki a ranar saida babansa yace ya isa haka snn ya daina . Maroka duk sun cikaaljihunsu da kudi da goro da lewa ga ruwan sanyi sun jika makoshin su. Kowa yana san albarka dafatan zaman lfy ango da amarya.bayan maza sun watse motocin da zasu daukiamarya da kawayenta da 'yanuwanta don rakatagidan mijinta suka karaso kofar gidansu hannacikin gidan maki yake da mata ko hanna bakahangowa mai bidiyo kaset da kyar ya nemoamarya ya haskata. hanna ta caba ado da wani rantsatsan lashi baki mai adon rawayar fulawa ta sagoggoro rawaya takalmi da jakarta baki. fararenhannayenta da kafafunwanta sunsha fulawar lalle.kirjinta ta da kunnuwanta da hannayenta dambaradambara gwala gwalai ne. babu abinda zakaji idanka matso kusa da hanna sai kamshin turaren wuta don ta tsuma da (dukan) tun na saura wata gudaauren kakarta ta dinga tsumata ciki da wajeabunka da azbinawa sunsan sirrin shirya amaryatayi tsaf ciki da bai. an dilke fatar hanna angurgetada kayan gyara jiki tayi sumul sumul ta kara jawur.abunka da farare jawur jawur zaka dinga hangowa cikin gidan gashi yalalo yalalo har bata danginhanna dai dai ne bakake duk jajaye ne.Motar da za'a dauki amarya tafi kowacce girma dakyau.Hanna ta shiga ita da Hajir matar kawunta dasauran sa'aninta 'yan uwanta dan ita bata dak'awaye 'yan uwanta ne k'awayenta.Tsofaffi suka dinga duruwa sauran motocin kana shiga sai kaji wani sanyi ya daki hancinka A.C ce tagauraye motocin.Hatta manya-manyan bus din da aka turo masu A.Cne da labulaye a wandunnan. Duk yawan motocinda Haisam ya turo sai da wasu suka rada waje saboda yawan jama'ar da suke so suje Kano sugagidan Amarya.Motocin suka fara tafiya sai Hanna ta kece da kukatana d'agowa mutane maza da mata hannu.Har aka iso Kano Hanna kuka take su Hajir sunalallashinta tayi shiru. Can ta tuna da mahaifinta dama ace yana da rai mana wannan dauka da tazomata data taimaka masa, haka yayi rayuwarsa haryamutu a cikin taulaci sai kuka ya kece mata.Sai da magagriba suka isa gidan amarya a wataunguwar jiga-jigan masu kud'in Kano gidan Hannayake mai suna Nasawara G.R.A. Rigiji gafjin Haisam ya tsantama gida duk layin babugida mai girma irn na Haisam da kyau.Aka wangame jifgegen get din gidan motocin duksuka shigo farfajiyar gidan, amma duk da haka gafili nan fetal wasu motocin ma fiye da biyar zasu iyashigowa ciki sbd filin farfajiyar gifan babbane. Fulawoyi ne a shuke a jikin katangar gidan gatsuntsaye nan da d'awisu da talo-talo a zube afarfajiyar gidan suna ta shawagi.Sanyi k'alau ciki sbd wasu zagayayyun dawatsuaka gina masu 6uldulo da ruwa yana tashi sama.Kasan da ake takawa abun a kalla ne balle cikin gidan.Gidan 6angaren 2 ne iri d'aya ga wani dank'arerengida a tsakiyarsu. Sai aka nuna musu gidan Hannana gefen dama suka d'uru ciki,wai! wai!! wai!!!Ai suna shiga sai suka ga ashe basu ga komai a waje ba.cikingidan natsallake shafi Guda, gashi kamar haka..Sanyi da k'amshi ne zai fara dukan fuskarka saiwalkiyar tiles da fitulu su fara walle maka idosannan ka fara cin karo da kyatattun kujeru a wanikatafaren falo ga wajen cin abinci mai dauke dakujeru da tebur a tsakiyarsu, gefe guda kuma wani falo zaka taka wata matattakaka tayi kasa shima agefe.Ga makeken kicin nan mai d'auke da manya-manyan furuj da furiza da cooker gas, da kayankicin gaba d'ara koren launi ne aka had'a.Hatta cokulan dake kicin d'in koraye ne har lokokin kicin din. Dukuna uku ne a gidan, d'aya a k'asa kowanne daband'akinsa a ciki da gado d'an kamfani da madubida waduruf.Biyu kuma a sama makad'a- makad'an had'd'd'ungadaje ne ya fi na kasa, suma da bad'akansu a cikida wani katafaren falo a saman. Duk kusuwar gidan an ajiye fulawuyi irin na robarnan masu kama dana gaske.Ga kayan kallo nan dana jin kid'a a falukan.....kowanne d'aki kuma akwai talabijin an had'a ta datauraron d'an adam (settelite).Tunda Hanna ta shiga gidan kukan dad'i take a zuciyarta kuma tana hamdala tana yiwa Allah kiraritana gode masa.Allahu akbar.K'arfe 8 dai- dai bayan duk sunyi salloli sai Hasamyayiwa Hanna waya ya ce ta shirya ita dak'awayenta kawai banda tsofaffi da yara zai turo motoci azo a d'auke su matar gwamna ta shiryamusu liyafa a Tahir quest place har mutane sun farazuwa tayi sauri.Hanna ta shaidawa k'awayenta nan fa duk sukafara shiri.Ita kuma ta fad'a wanka ta fito ta tarar Haisam ya aiko da mota da wasu kaya da takalmi da jakarsuda ribon duk kalarsu d'aya ya ce inji matar gwamnata ce ta saka.Kayan kansu abun kallo ne wata shadda-shadda,leshi-leshi mai surfani riga da zani aniywa zaninkwalliya d'ankwalin kayan kuma an nad'oshi kamar goggoro irin kayan nan ne da ake d'inkowadaga Senegal to wannan na musamman ne sai irinmatan gwamnonin ne suke iya siyansu.Hanna ta saka kayan nan ta tufeke gashinta daribon kalar kayan ta d'ora goggoron kayan bayanhoda da jagira da janbaki da tasha tazo ta saka tsadaddun sarka da d'ankunne irin kalar kayan, gatakalmi da jaka ta d'ana.Sai kowa ya bude baki yana kallon kyau dagaAllah.Hanna ta zama kamar wata tauraruwa mai haske acikin taurarin masu disheshshen haske. Sai walkiya take,Hajir ta fesheta da turaruuka designers saik'awayenta suka take mata baya suka fito sukashiga motocin suka nufi Tahir quest place dakeLamido cresent...A bakin get din hotel suka iske Haisam da tulinabokansa suna zazzaune akan motocinsu sunajiran isowar su Hanna.Hanna na iso suka bud'e baki suna kallon ikonAllah. Ko a mafarki basu d'auka zasu ga amarya Haisamkyakykyawa kamar balarabiya ba.Musamman da suka je d'auren auren suka gawannan 'kauyen sai duk suka raina bikin sukacewa banda soyayya ma ne Haisam zaiyi da matark'auyen nan a bayan idonsa amma fa. Ashe wannan 'yar k'auyen ta linka matansu nabirni had'uwa.Suna ganin Hanna kamar idan kayi mata hausabazata iya mayarwa ba tsabar babu wata surartaguda d'aya data yi kama da bahaushiya.Ta k'aso ita da k'awayenta wajen da su Haisam suke tayi 'yar siririyar dariya ta duka kadan tagaishesu duk suka amsa.Haisam kam ko amsarwama ya kasa yi saimurmushi yake ya k'ura mata ido.Ya mik'a mata hannu wai su gaisa sai Hanna tasaHannu ta rufe ido. Abokansa suka hau cewa ai yanzu Hanna amaryakomai yazo karshe babu kunya Haisam ya zamamijinki.Haisam ya diro daga kan mota ya rike hannunHanna abokansa da k'wayenta suka take musubaya suka dunguma zuwa wani katafaren d'akin taro (conference hall) inda ake gudanar da liyafar,ashe jama'a jingim sun taru isowar ango da amaryakawai ake jira. Hall d'in haske ne tar kamar safiya ga wani sanyinna'urar sanyaya d'aki wasu dogayen teburan netafka- tafka a jejjer a cikin d'akin taron jama'a mazada mata zazzaune.Kwalayen lemune da kofuna tangaran da robarruwa a gabansu, gefe guda kuma masu kid'a ne da gangunansu a gefe 'yan police banda suna d'ankadawa a hankali kafin a fara gudanar da biki,Hanna na shiga taga idanuwa cununu akanta gabad'aya an tsaya ana kallonsu.Tebur guda Ramlah ce da k'awayenta had'ad'd'un'yan boko duk sun zubo mata ido.Hanna ta d'ago ta kalli Ramlah sai taga Ramlah tayi mata murmushi itama ta mayar mata.Koda kuwa ta had'a ido da sauran k'awayenRamlah sai harararta suke da kallon banza.Hanna ta sunkuyar da kai k'asa suka wucehannunta gam a hannun Haisam suka nufi kanwani k'ayataccen dogon teburi akan wata matattakala (high table) da k'ayatattun kujeruguda 2 irin na ango da amarya.Anan suka zauna sannan kowa ya d'au tafi.Abokan ango da k'awayen amarya suma sukasamu kujeru suka zazzauna.Baban abokin Haisam wani mai surutu mai suna Jibril (Jibson) shine take jawabi a lasifika.Bayan ya bud'e taro da addu'a ya ce ga matar maigirma gwamna nan da tawagarta suna shigowawace ta had'a wannan taron itama tazo taya angoda amarya murna.Kowa ya zauna yayi tsit ana kallon k'ofar shigowa wad'anda basu ta6a ganinta a fili ba suna so sugayaya take a fili wad'anda daman sun ta6a ganintasuna so suga wanne irin kayane a jikintamusamman mata masu tsegumi ana jira aga wanneirin leshi yau zata saka, wacce irin jaka kuma zatarike. Dan daman an san uwargidan maigirma gwamnaakwai iya tsala kwalliya kuma irin ta had'd'u 'yanboko, ga gayu ga kyau.Mai girma uwar gidan gwamna ce ta sako k'afartacikin katafaren dakin taron gefenta matarmataimakin gwamna ce d'aya gefenta kuma wasu daga cikin kwamishinonin gwamna suma sundoshi goma bayansu kuma wasu mata ne guda 2inyamurai suna sanye da riga sut da d'an gajerensiket iyakar gwiywowinsu sune body guards d'inta(S.S).Dogon tebur guda aka ware mata datawagarta.Suka zazzauna itace a tsakiya. Kayan jikinta irin nahanne ne shima ready made ne komai sak danahanna saikalarce ta bambanta, na hanna green nena matar gwanma kuma komai nata pink ne.Hanna ta kalli matar mai girma gwamna ta juyo ta kalli hanna suka hada ido tayi mata murmushi.Hanna ta juya takalli haisam taga shima murmushi.Tace yaya amma matar gwamnan nan tayi kama dawata kwata. Haisam yace kawarki. Nusaiba ko?Tace ashe kaima ka gani wlh sak nusaiba idris. Yayimurmushiyace ai ba kama bace nusaiba ce cewa tayi kar in gaya miki saidai kawai ki ganta. Hanna tadafe krji don mkk tana cewa wayyo Allah yanzuwnn nusaiba idris ce ashe zan sake ganin nusaiba aryw ta?Hall ya cika ya tumbatsa da hamshakan matanmasu kudi a hnkl hanna ta dinga hango wasu dagacikin kawayensu 'yan mkrtr su ta hango rauda maa zaune a gefen nusaiba. Tace ashe ruda zata girmatayi tsawo da kib? Bodane yake cashewa kannenramlah da haisam ne suke cashewa su amratu. Sai jibril mai jawabi a lasifika yace a bawa amarya daango fili su fito su cashe. Kowacce ta komata zauna.Hanna ta kalli haisam shin yana kallonta taji waninauyi yaya za'ayi tafito fili ta yi rawa ita da yayahaisam a matsayintana malaminta wanda takemutukar jin kunyar. Sai taji ya kamo hannunta suka mike gaba daya suka fara saukowadaga kan stage.Ramlah ta aikawanikaninta wajen masu kida tacepolice band ne zasu kdawa ango da marya wakarsarmadan kauna in tayi dadewa mutuwa ce kerabawa. Haka kuwa akayi police banda suka sakikida da waka. Ango da amarya ne kadai a tsakiyar fili. Ango ya tsaya cak yana kallon amarya. Itamamaryar a tsaye. Take ta daga kai tana kallonhaisam. Sai hawayeyake zubow daga idanuwanta,yasa hannuyana goge mata. Sai shimahawayen yafara. Diso masa, sai ramlah ta tasotazo tana ta zubamusu kudi abunka damata sarakan bidi'a nan fa kowacce tanaji da kudi ta budebakinjaka tanufo filidon ta yiwa ango da amarya liki. Jidda (hidaya) akaki kiranta dashi matar yaya habib. Ta karakarasowa filin ta Dinga yiwa ramlah liki da 'yandubu dubu ita kuma ramlah tana likawa mijinta daamaryarsa kudi. Matar gwamna haj. Nusaiba ta dinga liki ai kuwa police band da suka ga ruwankudi sai suka saka himma suna sakedukanganga.lall ai bikiyayi biki hanna ta rungumenusaiba da rauda sai hawayen farinciki sukeyi. Ba'atashi daga taro basai karfe 1:30 na dare. Bayanancinshaan cashe.Kwanan dangin hanna 2 a gidan amarya kawisuna shakatawa sai da kawu ahmad ya aiko yacemaza maza su hado su dawo sudukansukar a ragekowa snn sukatarkato suka tafiba'a son ransu ba.Hanna kuka suma kuka suka shigamotocisuka tafi.A hanyane dangin hanna sukayiwa iya haulehabaici ganin duk jikinta yayi sanyi ganinAllah ya sakawahanna da gidan tangaranma banasiminti ba. Wata kakar hannace ta fara cewa allahya bwa hanna gida, gida kamar ba'a duniyaba.Wata ta sake cewa oh har daake tadajijiyar wuyawaibaza a kai hanna gidan sumuntiba ashe gidan tangaran ma Allah zai bata, sauran suka tsomabakisuna yabawa inna haule mgn.inna haule tayi tsurutsuru a zaune a mota tasan daita ake tasantayikuma ba sharri kayi mata ba. Zaharaddeen Shomar Whatsapp 08168575100 GANGARJIKINSA NA AURA 3 Part 2 Posted by ANaM Dorayi on 05:39 PM, 30-Apr-15 Under: Gangarjikinsa ta Aura Bayan tafiyarsu masu iki matasuka shigo bagarenhanna suk hau kalkelewa suka wanke bandakunasukashishshinfida sababbinzannuwan gado sukafashe gidan da turarrukan kanshi. Wani kuku ne akicin yna ta shirya mataabincin kala kala.hanna tayikuri a zaune. Katafaren dakintdake sama itakadai sai talabijinta rasa meke damunta murna takekobakin ciki. Taji ana kiran sallar magriba sai tatashi ta shiga bndaki ta dauro alwalla tazo tashinfida abin sallatayi sallar mgriba da nafilfilo dtasaba. Ta zauna tana lazumi har sai da taji ana kiransallar isha'I snn ta tashi ta kawo sallarisha'I. Ta idartana linke abin sallar ne tji wayar dake ajiye agefen gadonta tana kara ta dauka a hnkl gamidacewa hello sai taji muryar wani bagwareneturanci yake yi yce madm nine kukun ki dagakicinmake yi miki waya na gama abinci ne jera mikiakn dinning table zn iya tfybabu wani abu da za'a dafa miki? Hanna taji wani abu banbarakwai waninamiji d suna hajara, Abu na frko daya bata mmkwi yu itace madam ke shida mata ngama abinci tazotaci kawi inhrma akwai wani bunda takeso adafamata ta fada, mmk na 2 kuma shine yaya za'ayi abar garjejen namijibama ba haushe bane ya shiga gidan matar aure yana dafa mata abinci daga ita saishi wnnba tsarinmusuluncibane. Hanne yace zi iya.Tfy banu wani bu da zaiyi mata. Tajimotsinbudekofarsa ya fita. Ta zauna a gefen gadotayishiru tana tnn.can ta tun she fa yanzu itamaryace,kuma tund babu kowa wata kila haisam ya shigo bari taje ta yi wanka ta sake tsala kwalliyairinta matan dasuka san darajr mazansu. Tayi sauri tafada bandaki ta dinga salla wanka ga sabulai nankala kalahar dana ruwa. Tana fitowa ta zauna kanmudubin dake shake da kayan shafe shafe ta fararangda kwlliya dafesa turarurruka suk jikinta. Tasha hoda da janbaki da gazalta zubo gashinkanta har baya bata tsrke ba ta barshi bazai. Tasaka wanidogon siket na jeans da wata yaryaloluwar riga bulawusmi dogon hannu dabuddden kirjin. Tsa wani takalmi mara nauyi maikama da sosan katifa ta fara saukowa daga kan bene. Tana isowa babban falon dake kasa saitajiwayar dake ajiye a falon tana kra. Hnna ta karsa knteburin dawayar take. A jiye tasa hannu ta daukasai tji muryar ramlah ce take fara'a tace helloamarya yaya kadaici ke kadai yau kowaya watseanbarki ko? Aiya don't worry haka rywr aure take sai a hnkl zaki saba. Amma yau bazan barki kikwana kadai ba zan kawo mikimai raya ki kwanagamu nan zuwa. Hanna tayi murmushi tace antyramla ina yini ramlah tace lfy lau kanwata gamunan ma zuwa saimu gaisa sosai. Suka ajiye kanwaya. Hanna tyi jigum a tsaye tana mmkn yadda ramlah take fara'a da nuna mata so da kauna tace aranta Allahkenan, ya hadani da duk abind zanjisanyi a ryw ta. To wa anty ramlah zata kawomin tatayani kwanina jin amratu ce kai ko dai haisam ne?Hanna ta dubi matsatstsun kayan dake jikinta tagagsky baza ta iya sakewa ba a gaban hisamba. Sai ta koma sama ta doro doguwar riga baka mai dankwali kafin t sauka sai taji muryarramlah tanasallama a fallon kasa. Hanna ta sauka tanarangwada ta karaso wajen da ramlah dahaisamsuke tsaye tayi dariya tace sannun ku da zuwakuzokuzauna suka zazzauna dukkan su fuskarsu cike da fara'a. Hanna ma ta zauna a kunyace tagaishesu, suka amsa ramlah tace munzomuciabincin don yau a nan zamu ci abinci intaya ku hirain tafi in barku, ko bakiyi abincin damu bane? Sai alkcn hannata dubi dinning table taga katan teburincike yake da manyan foodflask din abincitayimurmushi tace antyna isa in ki yin abincidaku, da ku akayi. Suka mimmike sukanufi dinningare. Haisam ne a tsakiya ramlah a gefensa na hagu,hanna na daya gefen, suka fara zuzzubawa a filetsuna ci suna hira. Ba sosai hanna dahaisam sukacika mgnb, ramlag ce take t zuba surutusun jinta suna satar kallanjunansu. Bayan sunkammala sukadawo kan kujerun falo suka zazzauna suna kallonwani film da akeyina gefensa rmla na daya gefennasa duk a doguwar kujerar suke.Haisam ya nisa yayi gyaran murya yace uwargida ramla tare da amarya hanna babu abindazance dku sai gdy ina fatan alheri a rywr mu gda 1ina fatn Allah ya bamu zman lfy. Ramla kece babba.Kuma Alhmdl kin nun halin manyakinyimanahalaccibabu abunda zance mikisai Allah ya saka miki da gidan aljannah. Ramlakin kasance mai tsananinhnkldatnn donhaka don allah inarokarki dakicigaba da yaddda kika fara kicigaba danunawakanwarki kuma abokiyar zaman ki hannakaunar da kike nunamata kadakisaurari mazugamasu zuwasuyi zuga don suhargitsama'aurata. Ramlah tayimurmushi tacehabahaisamy akamataka fahimce ni idan nasa raina ncezanyi bu gskybabu mai zugani in fasa. Ina sonka dayawa nagadace inso dukabindakakeso dan haka najihar rainainason hanna musamman na lura hanna nadaladabi dason zman lfy. I S Azamu zunalfy. Haisan yajuya ya klli hanna wacce kanta yake a sunkuyeakasa tanawsa dadan yatsanta yyi murmushi yaceamarya ke baki ce komai ba? Hanna ta dagokai tayimurmushi tace I S A zamu zaunalfy zan zama maibiyayya a gareku kuma ni tsakninadaku sai gdyAllah ya saka da alheri.Ramlah da haisam suka ce amin. Ramlah tayunkura ta mike tsaye fuskarta cike da fara'a takalli haisam ta juya ta kalli hanna tace to amaryyada ango zan tafi in barku sai da safe. Haisam yaceuwar gida tfy zakiyi bari mu rakaki har gidanki ko?Hanna ta mike suka dunguma suka fita suka nufi bangaren ramlah. Haisam na tsakiya suna tafe sunahira har kofar shiga bangarenta suka raka ramlah.Ramlah tayi murmushi tace torakyar ta isa haka kukoma ni dai gidunmawa tada zan baku anan itacena bawa kanwata kwana 10 da angonta ku hutasosai. Hanna tayi. Murmushi ta sunkuyar da kai tace a'a anty ramlah kwana ma 2 ya isa. Haisam yaharari hannayace maimakonkiyigdyshinekikekihar guduna kike? Su duka sukatuntsire da dariya. Ramlah ta juya ta shiga gida taceni dai na barku lfy sai da safenku. Tanashig ta turokofa ta rufe tasa mukulli ta bame sai ta sulale ta zube a kasa yayin dawani zazzafan hawaye yadinga zubo mata tsananin kishiyakamata sbd tanason haisam matukar so babu yadda taiya dole tasoabunda yakeso.kishikumallon mata.Haism da hanna sukajuya sukanufi bangarenHanna, suna tfy a hnkl suna hira. Hisam yakai hannuzai rike mata hannu sai yaga ta goce tayi gefe.Haisam yayi murmushi yce Allah ya bakihkrhannata na fasa rike mikihnnun tunda rowa akeyimin. Suka shigo cikin gida haisam yajawokofarfalon ya datse. Haisam yace da hannazo muje sama muyi sallah. Hanna talangwabe kaicikin siriyar murya taceyaya nayi sallar isha'I tundazu. Haism yayi murmushiyace ai nafila zmuyi. Tamike kanta a sunkunye akasata wuce gab hasm nabiye da ita suka hau sama. Daki hnna ta wuce kai tsaye ta shiga bandaki, haisam kuma sai ya shigadaya dakin yana shiga sai ya cire kaynsa ya duratawul ya shga bandaki don ya ske wats ruw.Jikinsa byn yayi wnkn ne ya dauro alwalla yanafitowa yawucewajenkatuwrwadruf dake dakinyabude wani bangare kyn sawarsa ne da kayan bacci. Ya zbi wasu kayn bacci masu kyau da laushitubus auduga ne zalla rig ce gjera iy cinyami dogonhnnud dogon wando farare ne sol anyi musufulawa da kalar shudi sababbine gar a ledarsu yaciroya saka a jikins ya juya ya nufi wajen madubiwanda aka dankareshi d mayukan shafawa masukamshi da turrarruka designers. Ya shafejikinsa da mayukan nan masu kamshi kana yafeshe duk ilahirin jikins datufafns datsdaddunturarurruk masu masifar kamshi wnn na cewawane wnn sukahadu sukabda wani daddadunkmshi. Haisam ya dauko comb y taje gshinsa ya mulke da man gashi mai kamshi , hakika ko shi dakansa yasan yayikyaua daren nan blle wacce yayidominta. Ya fitoya nufidakin dahanna take zauneyashigo my love na barki kina jirana ko? Tayimurmushi tace ba komai ai.Baka dade ba, ya budewadruf ya dauko watakatowar sallaya ya shimfidaya juya ya kalli hannato bismillah zo ba yana ki tsaya zamuyi sallah raka'a2 ta gdy ga Allah dayanunamana wnn ranardamuka zama miji da mata da kuma yin add'uaAllah ya kade man duk wata fitina ya bamuzmnlfy da zuri'a ta gari koba haka bane? Hanna tasahnnuta rufe idosbd murna da farin ciki daya rufeta dakunya tace haka ne yaya. Ta tasotazo ta tsaya abaynsa suka tada kabbarar harama. Bayan sun idarhaisam ya daga hannu sama yana kwararo addu'oihanna na amsa masa da amin daga karshe suka shafa. Haisam ya juyo yana kallon hanna kallo maikunshe da tsananin soyayya da sha'awa jiyketamkarya hadeyeta a daren yau. Ta sunkuyar dakanta kasa tana murmushi maihade da kunya.yanisa yace zonan kusa dani hanna. Ta matso kusadashita zauna yace nan kusa dani zaki matso sosi. Ta sake matsowadaf dashi ta zauna yasa hannu yashafa gefen fuskrtaa hnklhar zauwa gefenwuyantayayinda dankwalin ta ya sulale zai fadi kasatayisauritaja dankwalinta daura ta danja da baya.Yayi murmushi yace ja da baya ma kike? Naga doleki cire wnn bakar doguwar rigar da dnkwalin ki saka rigar bacciko dasu zaki kwana? Hannatagyada kai tace dasu zan kwana. Haisanyayi dry ya mike yje ya bude wadruf ya zabowahanna wata tsaleliyar rigr bacci. Rigar yar karamaceiya gwiwa yaloluwa marar nauyi mai shara shara.Kalar pink ce anyi mata kwalliy da wani gshimi lushi a ksn rigr dwuya,hnnun rigar dn siriri ne wandaza'a iy daure shi ko a kwance. Ya cirota daga ledaya mikewa hanna yace in ganin gr kis wnn zakifijindadin bacci tunda bata da nauyi . Hanna ta karbata daga rigar don taga yaya girman rigar take, saitajigbnta ya fdi sbdit a gsky tana jin nuyi d kunyar yaya haisam yaya z'yi taiya sa wnn 'yar rigar agabansa. Tana son haisam matukar amma bata jinzta iya kwana a gado 1 dshi zucyrta na tuna matayadda haisam yake da girma da kima a idanuwantatamkar wani kawunta take gninsa sbd dawiniyar dyashada ita tun tana yrny.hisam tace tshi ki saka k inzo in taya ki balle mabllin. Hanna tace a'a ta miketatafi can lungun gado ta cire dnkwalin rigar ta ciredoguwar rigr sai mtsatstsen siket da rigr da sukajikinta (body hook) haisam ya koma kujera da takegaban mudubi ya zauna yayin da idanuwansa suketsaye cak a kan hanna, ta juyota dubeshi taga ita yake kallo sai ta dauki rigar baccin ta nufi bandaki.Haisam yace ina zki kuma? Cikin kunya kanta akasa tace bndaki zanje in canja. Hism yabude bakizaiyi mgn sai wayarsa ta fara kara. Hanna ta fadbndaki ta rufe kofa tasa mukulli ta bme, ya dubayaga maiyi masa waya sai yaga safiynu ne abokinsa daga kd, ya dnna yace safiyanu yyakake?v safiynu ya kyalkyale da dariya yace damannabugone don inyi tsokana in dama ango da amarya,haisam yayi driyayace bbu kyau fa zk duki alhaki.Sfiyanu yce tunda baka yi brci ba yanzu taimaka kadubomin lambr shafi'u na dubai ke cen saika zuna, yihkr ka bani ynzu sbd gobef zn tafi dubai inaso inneme shi idn naje can. Haisam yayi jiyar zuciya yacesafiyanu banda kai wlh da bazn fita ba a yanzu sainaje mota fa snn zn dubo mka diary na. Safiyanuyace nasani abokin taimaka min nsan abun is noteasy ngo dnye shrab kamr ka, ka fita kabar amarya at this lte hours sorry dan allah, ka mika mingaisuwata zuwa ga knwata hanna. Suna hira awaya haisam ya bude kogar dakin ya fita ya saukokas ya bude ya nufi wajen da motoci suke.Bayan hanna ta shiga bandaki sai ta fad wankata fito,ta saka rigar ta dubi kanta Madubi tagantatamkar wata baturya rigar tayi matukr yi mata kyauhar da wani ribon na daure gashi a sakale a jikinrigar. Hanna t dure gashinta dshi. Sake kallon kntaa jikin madubi sai taga duk ilahirin jikinta tan gani a cikin rigr sita girgiz ki tace Ranta gsky baxn yardayaya haisam ya ganni a haka ba, ta tsaya tyi shiru abandaki tana tnn ydd za'ayi ta fito a haka. Ta budewta lokar glass dake makale a jikin banfo bandakinsai taga abubuwa ne kala kala na gyaran baki ,masu sa baki yayi kamshi, huci yayi wasai. Ta fra karnta jikinsu 1 bayan 1 don tsan amfnin su yaddaza'ayi amfni dsu. Bayn tayi brush sai ta shigadaukar kownnensu tana amfni dashi. Na kuskurebkitakurba ta kurkure n feswa ta fesa. Sai da tadauki tsawon minti 15 tana abu 1. Data gama istazo ta bude kofr a hnkl ta leko is taga haisam bayanan, ta fito daga bandakn ta ske duba ko inahaism baya nan taji dan snyi a ranta don da fargbada kunya sun isheta. Ta nufi gban madubi nan fa tazauna tana ta rangwada kwalliya shafe shafe dafeshe feshe turare. Hnn ta klli kanta da kanta tsndole ne ma yu haisam ya rikice sbd tayi kyau sosai. Bayan ta gama kwalliy ne ta tashi daga gbanmadubin ta tsaya cak a tsakiyar dkin tana shawararkofa da mukulli tyi kwnciyrta ne, ko kuma ta komabandaki ta rufe kanta ne? A gsky yaya haisam bazaiji dadi ba ita kuw batason ta bata mas rai kokadan a rywr ta sbd haism bi taba bari wani ya bata mata rai ba balle shi da kansa burinsa kullum yafaranta mata ya ganta cikin farin ciki.Bayan ta gama kwalliy ne ta tashi daga gbanmadubin ta tsaya cak a tsakiyar dkin tana shawararkofa da mukulli tyi kwnciyrta ne, ko kuma ta komabandaki ta rufe kanta ne? A gsky yaya haisam bazaiji dadi ba ita kuw batason ta bata mas rai kokadan a rywr ta sbd haism bi taba bari wani ya bata mata rai ba balle shi da kansa burinsa kullum yafaranta mata ya ganta cikin farin ciki. Ji tayi burumya bude kof y shigo, ta tsorata taja da baya. Hisamya kura mata ido yana yi mata murmushi ya turakofar dakin ya rufe da mukulli ya nufo inda hannake tsaye a hnkl. Yasa hannu 2 ya jawota kan kirjinsa yarungume ta tsm yayin dadukkansuzuciyoyinsu suka hau bugawa a lkc 1 kownnensuyana jin yadda ta dan uwansa take bugawa dontsananin farin cikin da suka tsinci kansu a wnn lkc.Kowannensu kwakwalwarsa na kokarin tatantance masa shin dagaske ne ko kuwa mafarki sukeyi. Hanna ta dago da knta hnkl ta kalli hisamdon ta tabbatr shi din ne kuwan daidai lkcn shimaya dago yana kallonta don shima ya tantance tnnda yake irin nahanna ne. Cikin sanyayyar muryahaisam yace hanna kece kuwa ko mafarkin kinakeyi kamar yadda na sabayi kullum? Dakyar ta iya mgn ta gyada kai ta kashe ido yace abundanakeso in tabbatar kenan don nima ina kokonto azuciyata. Kafin ta rufe bakinta sai taji bakinsa cikinbakinta. Nan da nan ta sulale ta tsugunna agananta yasa hannu ya dago da fuskartayayi matakallon ido cikin ido yace kada ki manta ada GANGAR JIKINKi bata tare dani RUHINKI ne yke taredani, amma a yanzu GANGAR JIKINKI DA RUHINKIsuna tare dani don haka karki ji nauyi na ni mijinkine. Ya mike tsaye ya jawo hannuntaya tashetatsaye suka zubawa juna ido. Ta kashe idocikinzazzakar murya tace jaine farincikina abun yardata, abunda nafiso a rywr tana mallaka maka GANGARJIKINA. Ta dora kanta akan kirjinsa ta lumshe idoyayin dashi kuma yasa hannunsa 1 ya rungume tayasa 1 hannun yana shafar lallausan gashin knta.Hakika ma'auratan nan yau sunfi kowa farin cikiarywr su jinsu suke tamkarba'a cikin dny suke ba domin a wnn dnyr tamu akwai bacin rai su kuwabasaji, ana ciwosu kuwa sumul suke jisai tsantsarfarinciki da yake nukurkusarsu. A tsakuyar gadojhannata jita yayin dahaisam ya shigasumbatarta,yana shinshinata, yana lasar dukilahirin sassanjiknta. Sai a yau hanna tasan tayi aure kuma ta sami tsantar soyayya da yadda akeyinta, ashe bello mdushafar mai yake yi mata baisan yaya akeyinsoyayya ba. Kuma shima hasam sai a yau yasanyayi aure don a zuciyarsa a dagule take hnkl sa atasheyakeidan yana tare da ramlah sjikansa bai sansanda yake yiwa hanna wasu abubuwan ba sun raya daren yau da sunna.Yau ango da amaryarsa idanunsu basu ga barci ba.A kunnensu aka kira assalatu.Dakyar da sud'in goshi Hanna ta samu ta zarejikinta daga jikin Haisam don ya cukuikuyeta yarungumeta k'am kamar zai fasa k'irjinsa ya zurata a ciki.Hanna ta mik'e da kyar saboda duk ga6o6inta sunjigata, ta shiga tana shiga ta sakarwa kanta shayarruwan zafi ta dai-daita ta surka da ruwan sanyi dai-dai wanka.Bayan ta gama wanka sai ta d'auro alwalla ta fito sai Haisam ma ya shiga.Bayan ta fito ne sai yasaka wato doguwar rigaHanna kuma ta saka bak'ar doguwar riga maid'ankwali suka yi jam'i suka yi sallah. Basu bar kansallaya ba sai da gari yayi haske kamar k'arfe 7 nasafe suna lazimi da hailala da hamdala ga ubangijinsu sarkin sarakuna daya basu dama ikonyin aure sbd suna tsananin k'aunar junansu.Hanna ta mik'e tabar Haisam a zaune yana jan carbita fita ta sauka k'asa ta shiga kicin.Butar ruwan zafi ta jona ta cika flask saita fasa kwaida yawa ta soya waina masu kaurin gaske ta zuba a faranti ta d'ebo ta hau sama.A kwance akan gado taga Haisam har ya fara d'anbacci, bud'e kofar da tayi ne ta tashe shi.Ya d'ago ido ya dubeta sai yayi murmushi ya ce"Daman kicin kika shiga da sassafen nan?"Hanna tayi dariya tazo ta ajiye k'atan faranti me dauke da plate din wainar kwai da flsk din ruwanzafi.Ta sake fita falo ta d'auko wani faranti mai d'aukeda kofuna 2 da cukula kanana da madara, sukarida milo tazo ta ajiye a kusa da da farantin farko, tak'asaro wajen gado inda Haisam yake kwance ta durk'usa har k'asa cikin sassanyar murya ta gaisheshi, ya mak'ale murya yana kwaikwayonmaganarta ya amsa.Su duka suka tuntsire da dry, Haisam ya tashi zauneya zuro k'afafuwansa k'asa daga kn gado ya jawoHanna jikinsa ya ce "Hanna ai yanzu nafi k'arfin gaisuwar ina kwana yaya a wajenki.Kinsan irin gaisuwar da zaaki dinga yimin?"Hanna ta girgiza kai ta ce "Ban sani ba."Ya ce "Duk sanda zaki gaishe ni idan ni da ke saikizo ki tsotsi bakina ki rad'a mun a kunnegaisuwar, idan kuma da mutane a wajen saiki mik'a min hannu mu gaisa.Irin wannan gaisuwar zaki dinga yiwa yayarkiRamlah ki mik'a mata hanna kuyi musabaha sannaku gaisa.Hanna tace zanyi yadda kace insha Allah. Yayimurmushi yace na gode mu lobe, af na manta bantambayeki ba yaya jiya? hanna ta rufe fuska datafukan hnnunta tace shiysa naga ya dace kashadan ruwan tea da sassafen nan sbd naga ka gaji.Haisam ya harareta yace au nine mana gaji banda ke? To gobe ko ruwan tea din ma baza ki iya tashikidora bani da ke zanga wandazi iya motsi da safeai tausayinki naji yau. Hanna tayi dry tace yi hkr danAllahni ba haka nakenufi ba. Bayan sun gama karin kumallo ne suka koma kangado suka kwnta. Hanna na kwance a kan kirjinhaism tna shafawa a hnkl yayin da shi kuma yakeshafar gshinta da gefen fuskrta ya zauwa wuyantasuna hira mai dadi har barci mai dadi ya sure su,kowannensu ya dora da mafrkin dan uwnsa.basu tashi farkawa ba sai krfe 2 saura kwat ana sallarazahar. Bayan sunyi wanka sun caba ado sunyisalla sai haisam ya kama hannun amaryarssukanufi bngaren rmlah wcce tuntuni tasa anshirya musu abinci kala2 da yake tsan anan zasudinga cin abincin rana dana dare sbd haisam ya dakatar da kukun hanna sai nan da sati 2 snn zasuzo suci gba da yin abinci kada suzo su dame su, surage musu wani bangare najin dadi. Ramlah na ganinsu ta taso da fara'a da murna tazota rungume hanna snn ta rungume haisam tasumbaci kumatunsa tace kun tashi lfy? Suka amsamata da lfy lau. Ta kaisu wajen katafaren teburn cinabinci mai dauke da nau'ikan girke2 kala2. Sunacin abinci suna hira suna tuntsira dry kai kace gidan biki ne. Haisam ya iya surutu da hirahakaRamlah ma tana da mgn hanna ce dai sai tayi ddagaske tunda ita ba gwnar surutu bace. Tana jinsusuna ta surutu saidai tayi dry idan na dry ne idankuma haisam yayi mata tsiya sai ramlah ta shigarmata. Tana tare mata don ita bata iya surutu ba sosai kuma ko ba hakaba tana ganin haisam daramlah da wata kima da girma a wajenta don hakatakejin nauyin tayi ta shiga hirarsu da zolaye2 dasuke yi. Da suka gama cin abincin sai suka koma knkujeran falo suna kallo. Haisam da ramlah akandoguwar kujera suke zaune, hanna kumana wata kujera a gefensu.suna kallon kaset din bikin hannada haisam na shagalin da akayi a tahir guest palacewanda dan asharalle,boda da police band sukacashe. Ango da amarya aka dallaro a tsakiyar filiyayin da suk kurawa junansu ido hanna nahawaye a kaset din. Ramlah tayi jiyar zuciya tace soyayya. Haisam ya dan harareta yace meye wanisoyayya. Ramlahta tuntsure da dry tace meye toabun hararar don nace soyayya, kawai cewa nayisoyayya masoya na gani. Haisam yayi murmushiyace nasan da mgn a bakinki hana. Ramlah kece fa,nasan halinki sarai. Tayi dry tace da dai zance wani abu amma nafasa tunda har kasa a ranka zancewani abu. Haisam ya jawo hannunta. Ya murdeyace sai kin fada zan sake ki. Hanna tayi murmushitace yaya haisam karka karya mun anty na fa.Ramlah tayi dan kara tace yallabai yi hkr sakeni zanfada maka. Haisam ya sakar mata hannu yace to fadi ina sauraren ki.Ramlah ta gyara zama ta dubeshi tayimurmushi tace kafin in fadi abinda zan fada donAllah zanyi muku yan tambayoyi zaku amsa min?Haisam yace zamu amsa miki yaya zamuyi tundaAllah ya hadamu da 'yar jarida. Ta juya ta kallihanna tace kefa kanwata , idan na tambaye ki zaki bani amsa tsakani da Allah, akwi abunda nakesoinji ne sai in hada in fadi abunda yake raina. Hannatayi murmushi ta sunkunyarda kai kasa tace mai zaihana in baki amsa anty na zam amsa duk abinda nasani I S A. Ramlah ta jawo lokar jikin centre tble tadauko wani dan littafi da biro tace yallabi ta kanka zan fara tambayoyin. Ya gyara zma yace ina jinki,sharadi 1 idan kikayi min karkatacciyar tambayasaina kara murde miki hannu. Ramlah tayi dry tacena yarda. Tambaya ta farko itace zaka iya gyamunyaushe ka fara son hnna a zcyr ka. Hanna ta juyo takurawa haisam ido tanason taji amsar da zai bata. Haisan yayi shiru cn yayi murmushi ya dago ya kallihanna ya juya ya kalli ramlah yce tun ranar danafara ganin hanna naji ta kwant mun a raina amatsayin 'yar yrnyr daya kamata in taimaka wa ahnkl kuma sai naga tana da hali nagari kamarladabi da biyayya, kunya, tawakalli, hkr, sanin y kamata, tsafta, tausayi dadai sauransu sai naji tanasake shiga raina amma bazan ce a lkcn soyayyanakeyi mataba sbd yrny ce. A hnkl kuma sai najihanna ta hau wani matsayi a zcyr ta wnda ya wucena sabo ya zama idan tnn nake to tnn zanyi hakakuma idan ina hangoni da matata ta aure sai in hango hanna, daga nan kwakwalwata ta tantacemun son hanna nake saina danne shi a zcyta nakasa furtwa sbd wasu dalilai nawa masu karfi.Haisam da hanna suka hada ido sukayiwa junamurmushi. Rmlah tayi ajiyar zuciya tace nagode saitambya ta2 kakan tuna hanna a zcyr ka kamar sau nawa a rana? Haisam yace ko ina ganin hanna kobana tre da ita koda yushe ina tnn ta. Ramlah taceita kuma tsohuwar abokiyar zamanka meyematsayinta a zcyr ka tsakani da Allah. Su duka 3suka tuntsure da dry. Haisam yace ita anty ramlahda farko bana ra'ayin soyayya don ni har kunya nakeji idan aka ce ina da budurwa daga bay nagalallai2 anty ramlah na sona da gaske sai naga yakamata in aure ta. To akasin da aka samu har tabani haushi shine da naje na durkusa har kasa inarokarta tyi min izini in auri hanna taki. To shinenima na toshe mata hanyar walwala kamar yadda ta hanani nima. Su duka suka tuntsure da dry.Ramlah tce da fatan yanzu an bude mata hanyarwalwala tunda ta bude maka itama. Yayi dry yace aituntuni ma zancen da akeyi yi yanzu babu matsalaina sont sosai. Ramlah tayi jiyar zuciya tace Allahyasa haka ne amin. Ta fara rubuce2 a jikin takardai dake hannunta. Can ta dago ta dubi hanna tacekanwata gareki na dawo, shin yaushe kika fara jinson mijinki haisam? Haisam ya zura mata ido kemyana kallonta .Hanna ta gyara zama tayi murmushi tace yayahaisam dai wani muhimmin mutum ne a rywta.Tamkar dan jariri ne wanda ya budi ido damanwacce ya kamata ya far sani a dny ita cemahaifiyarsa. To haka na kasance ina bude donasanda na fara sanin meye ryw yaya haism na fra sani don haka shine wanda na saba dashi, danafara sanin meye so is tsuntsun son ya fada akansa,na kasance kod yaushe shine a raina. Murmushikwai haisam yakeyi rmlah tce hka ne nagodekanwata. Ta sakeyin rubuce2 daga karshe ta rufekittafin ta jiye a gefe ta dago ta dube su tace dlilin da ysa nayi wadannan tambayoyin shine akwaiwani shiri da nakeyi a zcy ta in har mijina ya baniizini inaso in fadakar da matsa samari da yanmatagame da soyayya sbd na koyi darussa da damaakan wnn lamarin naku. Haisam yace ki fdakar aina? Ramlah ta nisa tce a matsayina na wacce ta karanci harkar yada lbr ko ince 'yar jarida a gidanradio mana. Haisam ya girgiza kai yace bzan yardawani kato ya dinga jiye min wnn zazzakar muryartaki ba. Hanna tace ai bashi da aibo don mace tayiaiki a gidan rediyo. Ramlah tace yauwa kanwatafada masa, ni bama aiki nace zanyi ba kawai a sati sau 1 zanyi shirin kuma ni zan dauki nauyin shirin.Haisam yace meye shirin? Sai cewa kike shirrinfadaminme zaki ce acan kuma yaya sunan shirin?Ramlah tayi dry tace ni dai zan fadakar akan soyya.Macece soyayya, kuma yaya ake yinta, kuma dawayakamata ayi? Haisam yace haka sunan shirin kenan dawa ya kamata yi soyayya? Ramlah tace sainayi tnn dai insan sunan shirin da zansa. Kanwatako zaki. Zabar min sunan daya dace in sawa shirin.Ta tmby hanna . Hanna tayi dry tce anty kisawashirin suna SOYAYYA GASKIYA CE. Haisam da ramlahsukahadabaki suka ce soyayyagsky ce. Ramlahtace gsky sunan yayi, haka zansa masa kanwata kincewani abu kema ina fatan zaki tallafa min shirin yayifarin jini wajen bugomin waya da bada shawarwaria FREEDOM radio zanyi shirin insha Allahu in yallabaiya barni. Kaga itama kanwata hanna sai ta rubutajamb wnn shekarar ta karbo result dint tazo ta shig B U K ni kuma ina yan shirye2 na a gidan radio donni ina balain sha'war yin aiki a gidan radio kotelebijin tun ina yry don haka nema na karancimass com. Kefa hanna me kike sha'awar karanta.Hanna tayi murmushi tace nidake sciences nayi asecondary ina sha'awar in karanci medicine ko biochemistry. Haisam ya dube su dukansu ya turahula keya yace ku gama sha'awar ku ina jinki basai na barku ba. Ramlah tace haba yallabai ya zaka yi mana haka saikace wani mutumin can kauye, kamar wani tsohokake kokarin hana matanka kara2 da aikin da zaiamfani jama'a. Kaga yanzu kamata yayi karshenwatannan kai da amaryarka ku fita honey moonzuwa wasu kasashe kuyi kamar wata guda acan, ni kuma kafin ku dawo na fara shirina a FREEDOM.Haisam yace to uwar tsari tsara mana tfyr waccekasa da wacce zmuje. Ramlah tace kaga da farkoku fara zuwa dubai daga can sai london ku hutasosai, ku wuce america da germany daga can saiku wucce saudia kuyi aikin hajji tunda lkcn aikin hajjin ya kusa ina ganin daia wata 2 zakuje kuzagayo ku dawo. Haisam yadubi hanna yace hannahaka yayi miki.Hanna tayi murmushi tace yayimun tunda hakayayiwa anty na aini bani da zabi. Ramlah tace hakaza'ayi yallabai ni kumasai ka barni in fara shirina agdn radio duk sati. Haisam yayi dry yace naga kindamu da wnn shirin naki to na barki kije kiyi Allahya taimaka miki. Idan kinji an fara saida form din jamb sai ki sayawa hanna idan a lkcn bama nan.Kafin mu tafi zanje kazaure in karbo matasakamakon jarabawarta, is ki cike mata form dintazo ta zana jarabawrta sai ta shiga B U K shikenanku skar mun marata in hut zance ya wuce ko? Sukahada baki dukkansu sukace mungode. Murna ce ta lullubesu dukkansu musamaman hanna sai take tananata sunayen ksashen nan a zcyr ta Dubai.London, america makka. Lallai waya gahnna a turai,har aikin hajj zanyi, yadda hanna takeso tajemakka sai gashi ko sati batayi ba a gidan miji anbiya mata makka. Sai hamdala takeyiwa Allah a zuciyarta. La'asar tyi sai dukkannin suka tshi sukayialwalla suka yi jam'I sukayi sallr l'asar suk ci gba dahirr da kallon talabijin salla ce kawai take tshin su.Byn sunyi salla isha'I ne suka wuce teburin cinabinci suka ci abincin dare ramlah ta raka su harbangaren hanna tayi musu sai da safe ta dwo nat bngaren. Hanna tna mmkn irin wnn kirki irin nakishiyarta ramlah ashe yanxu akwai kishiyoyi irinramlah da zcy 1 take abinta wasa da dry. Hakikanayi dace da miji da kishiya ta gari. Hanna ta fada azcyr ta. Babu bacn rai a zcyr hanna a yanzu sai farinciki ko ina ta waiga. Haka Allah yake ikonsa ai, Allah mai girma. Kwanan haisam goma a dakin hanna kamar yaddaramlah ta amince masa yayi.haisam da maryarsahanna sun cancare da amarci. Cikin kwana 10nan.Sun farantawa juna an faiya ce irin son da sukeyiwajuna. Bayan sun idar da sllar isha.I suka wucew kanteburin cin abincin suka ci suka koshi kmar yadda sukeyi kullum a bangaren ramlah. Sai haism yacesu taso suje gidansu su gaishe da hjyr sa. Haisamne yake tukawa ramlahce. Ta zauna a gidan gabatunda itace zata karbi kwanan a daren yau.Hannata zauna a kujerr baya. Suna ta hira wasa dadry a hanya harsuka isa suleimn cresent ciki gidansu haisam. Hjyr haisam tayi matukr yin farinciki. Hnkl haisam akwaance itama sai farinciki yakamata. Hanna da ramlah suka durkusa gabadaynsu a gaban surukarsu suka gaisheta cikinladabi da biyayya. Ta amsa musu cikinfra'a gamidayimusu nasihohi akan suci gaba da zaman lfy kamr yadda suka fara kada su sauraru 'yan zuga.Su toshe kunnuwarsu sbd wasu mutane suna dabakin ciki bsa sosuga ana zaman lfy. Taci gaba dacewa zaman lfyr su shine farin cikin danta haisam,farin cikin haisam kuma shine kwanciyar hnkln tadaga karshe tayi musu gdy da fatan alheri. Lemuna da snacks kala2 tasa masu aiki suka kawo musu.Bayan sun sha hira sai haisam yace su taso su tafi.Har bakin kofa hjyr haisam ta rako su tayi musu saida safe snn ta koma gida suka. Shiga motasuka tafi.Gidan yaya hbib suka nufa da yake hotoro GRAsuka daki gurbi don yaya habib baya gida amma matarsa hidaya tana nan. Ta tare su da fara'a tarungume aminiyarta ramlah suka shiga cikin daki.Hanna da haisam suka zauna a falo suna kallontalabijin din dake kunnne. 'Yayan yaya habib guda2 zakar da nana sukazo wajen hanna da haisamsuna taya su hira. Ramlah da hidaya suna cikin daki a zazzaune a gefen gado, hidaya tace kinsanmeyasa na jawoki daki muka kebe? Toba wani abubane illa ince ni dasu aisha suke da hauwamamman muka fga mun dace muyi miki nasiha wlhramlah kin bamu mmk duk wnn zafin naki ashe nabanza ne ina bakin naki na masifa har kika yarda kika zama baiwa 'yar kallo sbd wata yrny 'yarkauye. Gata zata kwave miki miji. Ramlah tayi ajiyarzcy tace ai har meetn kuka shiga a kaina ke dasuhauwa mamman? Hidaya tace eh mana daman jibimukayi zamu hadu a gidan aisha sule muje gidankidan dole mu fada miki gsky akan bun da zai cuce ki meye kawancen idanbamugaya mikiba wa xai fadamiki. Wlh wnn 'yarbuzuwar da kike gani kina wanikara wayar mata da kai sai ta waye taci ta koshi saita mamaye gidan ki zama yar kallo. Ramlah tacehaba hidaya yanzu ke da kanki kike cemin haka?Bayan kinga duk tshn hnkln da haisam ya shiga da iyayensa da danginsa gaba 1 a sanadiyyar rabashida hanna. A gaban idona da bayan idona babusurutun da ba'a yimin ba na nacewa haisam nahanashi ya auri wacce yakeso gashi nan nima bansami soyayyarsa ba. Yanxu Allah ya amsa addu'ataya kuma yaye mun tsananin kishi ya cusamin kaunar hanna muna zaune kalau damijinakamekowacce mace yanxu hidaya ba is ku tayanida addu'a ba da fatan Alheri Allah ya kar munjuriya da cigaba da samun zamn lfy ni da abokanzamana ba. Ramlah na rufe baknta saisuka jimuryar haisam ya leko yana cewa to kus2 din ya isa haka ku fito a hadu ayihira har hanna. Hidayahaka ake karbar baki? hanna ce bakuwa sai kija'yar gida daki ki bar bakuwa a waje byn kawo tanayi itama ta saba da dangi. Hidaya da ramlahsukayo waje ramlah tayi dry tace kuyi hkr inakallon kyn jarirn data suyone kasan ta kusa haihuwa. Hidaya tatabe baki tace wa yaga bakuwaai ni nan daka gann bana marhaban da zuwanamarya koba tawa bace balle abunda yayi ramlahshi yayi ni. Haisam ya dan harareta yace banganeba?hidaya tace hak zaka ce mna wnn bkuwarda kake cewa nayi nace bana marhaban da zuwan ta sbd ni Allah bi samin son amare bame za'ayidsu,su shigagidasu tarar da maceda'ya'yanta suyikane2 su kwace mata miji idan ba'ayi sa'a bamasaisun fitar da ita. Ni ramlahna sani saikai duk watabakuwa ban santa ba. Ramlah tajiwani yarrajikintanuyi dakunya suka rufetatayi sauri ta katse hidaya tace hanna aikanwarmuce bari in daukomata lemo ma a kicin. Ta yunkura zata tashi haisamyasa hannu ya dakatar da ramlah yace ramlahbarshi ba komai, ba sai kin dauko mata lemo batunda matar gidanbata dauko mata ba kema bazaki daukoba tunda ma tace hanna ba bakuwarta bace ai is mu tashi mu. Tafi inda akenemanta akekuma sonta. Hanna ta sunkuyar dakai kasa jikintayayi sanyi kalau . Hidaya ta sake yatsine fuska tacelallai rmlah sannu da kokari irin wnn rawar kanmijinki yakeyi kan amaryrsa 'year gwal ce kenanba'a tabta. Hanna ta mike tayi wuf ta fice da sauri ta nufi wajen mota tatsaya yayin da gabanta yahaufduwatna fargabar kada fa hidaya ta zuga ramlahta canja musu ynayin zamansu in har ramlah tacanja hali lalli hanna zata shigahalin kunci muddinsuka shigayin tsiya2 da ramlah. Hawaye ya zubosharr daga idanuwan hanna ta jingina kanta a jikn mota tana hawaye. hisam ya tsaya kawai yanakallon hidya haushinta ya hanashi tunano kalmardazi fadamata ya girgiza kai ya juya ya dubi ramlhwacce itama tayi tagumi a zaune ranta ya gama bacisbd abundakawarta tayiwa kishiyarta.Yayi ajiyar zcy ya ce "Ramlah ai kinji abundaHajiyata ta fada muku d'azu ko dn haka ki kula, kikiyaye sai kin toshe kunnunwanki sbd 'yanzuga,'yan neman kar a zauna lfy kiyi amfani dahnkl da tunanin sai kinyi yak'i da zcyrk kinyi watsi d wasuwasun da ake cusa wa zcyrk na munananshawarwarin da ake ba. Gaskiya Hidaya ba Hannakika wulak'anta ba ni kika wulak'anta don Hannabata san hanyar d'akin ba ni na kawota kumaHanna bata auro kanta ba sai d na aurota nazo nahad'a t da Ramlah, bnji dad'in abunda kika yimin ba Hdy ko yayana Habib ne yayi wa Hanna irinwannan walakanci zan fada masa gaskiya kumabazan sake takowa gidansa ba har abada balleHanna tazo.To amma yanzu tunda ba shi bane yayi mun hakabazan ce na daina zuwa gidan ba kwata-kwata tunda donshi nake zuwa, ngd sai anjima." Ya mik'eya fita a fusace.Ramlah ta k'uga da k'arfin cikin fushi ta ce"Hidayaya zaki mun haka? Me yasa kika mun hakaHidaya?" Ya kike so nayi da rayuwata?" Hidya tata6e baki ta ce "Dalla banza kema 6acin rai kike don nayiwa kiyishiryarki wulak'anxi, ni Ramla kinabani mmk wlh duk yadda akayi wannan amayartaki ta shanyebki." Tasa hannu zata riko Ramlahdon taga Ramlah tayi matukar damuwa Ramlah takauce ta ce "Banji dadi ba gsky yau kin 6ata munrai." Ramlah ta miki ta fita.Hidaya ta bita da kallo hr ta fice.Tayi murmushi ta rike baki ta ce "Banza wai fushitake akan na ta6awa kishiyarta. Ki mutu mana aihar gida sai munzo mun yiwa Hanna tas sai dai atsiremu. Yarinya data rikita miki miji har ya kusa mutuwasbd ita k'iri-k'iri kina ganinta a cikin gidanki kinkasa yi mata komai, kema sai ta halaka ki takunna.Da Haisam ya fita ya nufo inda Hanna take a jinginea jikin mota tana kuka. Yasa hannu ya dafa bayantata juyo da sauri sai taga Haisam tayi murmushi tasahannu zata goge hawayenta idonta da sauri donkar yaga kuka take sai Haisam ya rike hannun ya ce"Kuka kikeyi?"Ta sake zubo da hawaye sharr ya ce "Hanna dainakuka kinji yi hkr, meye na kukan kuma me Hidatata isa ta sa ko kuma me zata hana karki damumutane ne daban-daban masu halaye daban- daban dole daman a sami 'yan zuga mararsa sonsuga ana zaman lafiya."Ya rumgemeta yana gogw mata hawaye.Sallamar Ramlaj ce tasa su duka suka dago Ramlahtayi ajiyar zcy ta ce "Kuka take yi?"Haisam ya ce "Lallashinta nake yi don bata ji dadin abunsa Hidaya tayi mata.Ramlah ta matso ya dafata ta ce "Hanna yi shirudaina kuka kada ki damu kinji ko, ina da hnklkuma nasan duk mai hnkl mai kaunata bazai banishawarar kar in zauna da kishiyata lfy ba.Kamar yadda Hjy ta fada mana dazu sai na toshe kunne na kema haka zaki sami kawaye ko 'yanuwanki masu zuga akan zamana dake sai muntoshe kunnuwanmu mu duka.Hdy kuma bata fahimce wacece kishiya ba kumameye kishi amma insha Allahu komai zai dai- daitatsakaninki da ita." Hanna ta gyada kai tada hannu ta goge idonta ta cenaji aunty Ramlah na gode. Haisam ya ce to yimurmushi sai mu san kin huce." Sai su duka ukunsuka tuntsire da dry.Hanna ta budewa Ramlah kofar mota, ta shiga tazauna sannan ta rufe itama ta bude kofar baya ta shiga ta zauna Haisam ya shiga ya kunna yaja sukatafi.Basu tsaya a ko'ina ba sai kofar gidansu mai gadine ya taso a guje yazo ya bude musu get Ya duka har k'asa ya mik'a gaisuwa. Haisam yawuce kai tsaye cikin gidan yaje ya tsaya a wajen daake ajiye motoci su duka suka bude kofofin motarsuka firfito. Haisam ya ce "To ai sai muje mu rakaHanna 6angarenta. Suka dunguma suka nufi 6angaren Hanna suna tafe suna hira har sukashiga. A babban falo suka zauna, Hanna ta shigakicin ta dauko lemon gwangwani guda 3 wandaaka yi shi da kwakwa ta dora akan dan faranti ta zota dora akan center tebur ta dauki daya ta bude tadurkusa har kasa ta mikawa Haisam ta dauko wani ta bude ta durkusa ya mikwa Ramlah sanna tadauko na karshen ta bude ta koma kan doguwarkujera kusa da Haisam ta zauna. Ramlah ma nadaya gefen nasa.Suna shan lemo suna kallon sittile tashar AfricanMagir wani Nigerian fim suke mai suna THE LAST UPPER, fim din yayi musu kyau mutuka sbd tsantsarsyy ce aka yi a ciki. Basu iya tashi daga kallon nanba sai da fim din ya k'are, karfe daya da rabi nadare.Haisam ya dubi agogo sai yayi sauri ya mike yadubi Ramlah ya ce "Anty ya kamata mu tafi haka kasa mu takurawa Hanna ko tana so taje ta kwantatayi bacci nasan yau da bana nan sai tafi sakewatayi ta juyi ita kadai a gado, Hanna ta kalle shi saitayi murmushi ta sunkuyar da kai.Ramla ta tuntsire da dariya ta ce "Sai kai yalla6ai kacika tsokana kana so dai ka cewa kanwata yau ta zama gauruwa da kyar in zata iya bacci.Hanna ba ta ce musu komai ba murmushi kawaitake yi, ta mike ta je ta kashe talabijin ta kwashegwagwanayen lemon da suka sha ta kai cikin.Ta fito ta iske Haisam a tsaye a tsakiyar falon Ramlana zaune hr yanzu. Hanna ta ce muje to in raka ku."Ramlah ta ce "Ai ke muka rako ko za'a yi rakiyarkura ne?"Barshi kanwata mu biyu ne fa."Haisam yayi murmushi cikin tsokana ya ce "Nasantsoro kike ji muje in rakaki sama ki kwanta." Hanna ta dan harare shi ta ce "Tsoron me?"Ni ba tsoro nake jiba ni yanzu ma kallo zanci gabadayi."Haisam ya ce,"Ai sama ma da kallo muje sama saikiyi kallon."Ya juya ya kalli Ramla ya ce "Ki jirani dan Allah minti 2 zan raka wanna gauruwar.Ramlah tayi dry ta ce "Ka cika tsokana, wacece iringauruwa bayan gata ga mijinta a kusa da ita.In kuma kana ganin baxata iya kwanciya ita kadaiba tazo muje mu kwana a 6angarena."Haisam ya ce"Hanna kin ji in baza ki iya kwana ba zo mu je mu baki daki daya ki kwana. Hanna tayi dry ta ce "AntyRamlah sai da safe babu komai zan iya kwana, batsoro nake ji ba." Ta wuce ta fara hawa samaHaisam ba biye da ita suna shiga daki Haisam yajawota ya rungumeta ya kalle ta ya ce "Fada mingaskiya yau zaki iya barci d bana nan ko baza ki iya ba?"Hanna ta sulale daga krjinsa ta nufi kofar bandakita juyo tayi masa fari da ido ta ce "Me yasa ka damuda sanin halin da zan shiga kai dai ba kana tare dauwargidanka ba." Haisam ya rike baki ya ce "Ahtambayata kike me yasa na damu da halinda zaki shiga, Hanna kin manta Haisam da Hanna?"Hanna tayi murmushi ta ce "to yi hkr tundatambaya kayi zan fada maka."Ta murda kofar bandaki ta shiga ta joyu ta dubiHaisam ta kashe ido ta ce "Daren yau zai zame munmarayen dare kwana dayan da baka nan zai zame min tamkar shekara 1 zan kagu gari ya waye wanidaren yayi domin ka kysanto gareni.Guzurin da zan baka shine zcyt tana gareka, ammakai bamzan so ka barmin zuciyarka gaba daya basai dai ka dan gutsuro min rabi, sbd idan ka banigaba daya zan shiga hakkin abokiyat zamana, tunda yanzy yaya Haisam bana Hanna bane itakadai. "Haisam yayi murmushi ya gyada kai ya cena gode Hanna knyi gaskiya kuma nayi farin ciki dakike sakani a kan hanyar adalci a tsakanin ku." Kiniya magana kin iya tsara zance mai dad'i a kanwatazan tafi da zucuyarki gaba daya amma gaskiya nima sai nayi da gaske zan iya bar miki rabinzuciyata sbd gaba dayanta tana gareki." Yana nufoinda Hanna take a hnkl ya karaso bakin kofar indatake tsayw suka zubawa juna ido me cike da Syytamkar kada su rabu da juna suke ji, can Haisam yanisa ya ce"Allah ya jarrabeni da wani ciwo mai tsanani wanda na rasa maganinsa, sai daga bayaAllah ya saukar min da maganin ciwon sbd damanko wacce cuta sai da aka saukar da maganintakafin a saukar da ita."Hanna ta kalle shi cikin mmk ta ce "Cuta! Wace irin cuta yayana?" Yayi murmushi ya juya yana tafiya a hankaki ya nufikofar fita.Hanna ta fito daga bandakin ta tsaya tana kallonsazuciyarta cike da zulumin kada ya tafi bai faita cemata abunda yake nufi da wannan kalamai nasaba. .Yasa hannu ya bude kofar dakin sannam ya joyuya dubeta yayi murmushi ya ce"Cutar ita ce tsananin sonki,maganinta kuma dana sami wacce nake son,Hanna na soki,ina sonki, kuma ba zan daina sonki bahar abada,sai da safe kiyi bacci lafiya."Ya fita ya jawo mata kofa ya rufe."Da bandaki zata shiga tayi wanka sai ta tsinci kantata nufi gado ta jawo filo ta kifa kanta tayi ruf da ciki tana murmushi zuciyarta cike da farin ciki dashaukin so.Ta sami soyayyar wanda take tsananin so.Wata dankararriyar soyayyar da take yiwa Haisamta dinga narkewa tana sake hawa kantaTa lumshe ido saita hango kyakkyawar fuskrsasai taji kamar muryasa nayi mata rada akunnuwanta. Haisaam na saukowa ya nufo inda ramlah takezauna yasa hannu ya tasheta tsaaye yaceuwargidana yi hkr kinsan bakuwa kwanan sabonwaje dole in dan tattaushe ta in bata hkr. Ramlaahtaji wani haushi ya tokare mata wuya ta dubeshisasai taga gaba 1 kalar danuwansa sun canja muryarsa ma ta canja ta tabbatar a cikin shaukin soyake. Lallai hanna ta caccako dandakarriyarrsoyayyar dake zcyrsa. Ta fusge jikinta dagahannuwansa ta huya masa baya cikin fushi tacehaka zaka ce mana inyi hkr kana can kuna takashew juna zcy gashi nan idinka duk ya narke kana wni kashe murya to in har kwana 10 danabaka baiyi maka ba ka koma sama ni inyi tfy ta.Kafin ta rufe bakinta haisam ya jwota jikinsa yarungumeta tsam a kirjinsa yana cewa haba antyrmlah ya ina yabanki salla zaki kasa alwalla karfa kibata rawarki da tsalle mana, babu wani kashewa juna zuciya da mukayi cewa nayi ta tattofa addu'a akowcce kusurwar daki shikenan fa abinda nacemata, wnn idon nawa kuwa da kika ga ya zamahaka barci ne muryata kuwa mura nake. Taharareshi tace naga alama mura ce ta kama kaamma a yanzu daka hau sama ko? Haisam ya kyalkyale da dry yace naga alama yau ramlah sokike ki rikece mun, yau rigima kikeji zo in goyakimu tafi .bata yi niyyar yin dariya ba dariyar tasubuce mata ta kyalkyale da dry tace kyaleni ni bawani goyo. Haisam ya jawota da karfi yace wai dolesai ya goyata. Ramlah tace to tsuguna in hau da kain. Haisam ya tsugunno, ralmah ta haye bayansasnn ya fito ya lalubo mukulli a aljihunsa ya kulle tabaya,Ramlah tace ah ya zaka kulleta a ciki. Haisamyace da mukullinta ai a wajenta in zata bude saitabude ta ciki. Ya fara tfy ya nufi bangaren ramlah canya tsaya ck. Tsakiyr hnya y ce wai wai nauyi saukohaka hoyon ya isa ki karasa da kfrki. Kinsan fabake kadai bace. Ramlah ta harari keyarsa tace in bani kadai bace ni dawa nake? Yayi dry yace kedadan cikin ki mana. Ta dan ja kunnensa tace dagafada maka mgn harka fara yayatu aka to saura kadinga fada har kowa yasan ina da ciki. Kuma bazansauka ba sai ka kaini har cikin gida kn gadofurnishment ne daman kumaza idan kukayi sabuwaramarya saidai uwar gidan ta toshekunnuwanta ta rufe idanuwanta ta dainakallonkusbd wnn zumudin sai kunyi shi. Yrny tace ba tsorotakeji ba wai kai a dole sai ka rakata tsoro takeji kowaya saka oho. Ramlah na baya tana yiwa haisamtsiya shi kuma yna ta tfy yana dry a ciki. Har kan gado yakai ramlah snn ta sauko ta shiga bandakihaisam kuma ya mike aka gado yana nishi waikshin bayansa ya kusa karyewa sbd nauyin ramlahda dan cikinta ramlah na jiyoshi tana wnka tana drytanacewa ka santa. Bayan ramlah ta fito sai haisamya tashi ya shiga shima yayi wanka ya fito daure da tawul ajikinsa ko kayansa baisa ba ramlah ta faradane bayansa tace ya kaita kicin zata dauko ruwansha, nan dai suka hau kokawa haism yacebazigoya ta ba itama daman tsokanar sa take bakishirw takeji ba suka runtuma kan luntsumemangdon dakemalale a tsakyar dakin suka cakuda suka ya mutse junansu yyin da kokawa t komasumbatar juna, da shafa juna da rungume juna.Haisam da ramlah sun farantawa junansu matuka acikin daren yau.Kamar ydda hanna da haisam suke kaiw ramlahziyara byn sallar azahar yau ramlah dahaisam sundungumo bangaren hnn don suci bincin rana dadare a wajenta daman sunyi mata waya sun sanarmata da kunkunta yazo tana bye dashi tanakoyonduk yadda yakeyin abinci irin na yn gayu na zamani don ta koya ta iya, ta hutar da masuiki tadinga yi da kanta. Hakahanna da ramlah damijinsusuka kasance cikin farinciki da kwanciyar hnkl,zaman lfy da kaunar juna. Kwanci tashi hanna tayi wata guda da rabi a gidanmijinta. Misalin karfe 5 nayamma haisam damatansa suna zaune a falon ramlah suna hra wasada dry. Haisam yace gsky na gaji da bin dakunankuduk mai girki tazo ta sameni a bangarena kullum nikenan cikin rrarraba kayana sai ina bangaren ramlag na tashi zan dauko agogona sai in tunayana bangaren hanna idan na tashi zan daukogilas dina sai in tuna na barshi a dakin ramlahshekaranjiya ma sai rigar hanna na saka ta barcisbd ashe da mai wanki da guga ya wanke yafitarmin da kyn barcin gaba daya ya hada min kayayyakina na bangare na. To nagaji kowaccetahado min nawa bangaren, abinci ma duk maigirki tasa a dafo azo ajiye akan teburin cin abincinasnn kowacce tzo mu hadu muci. Ramlah da hannasuka kece da dry suna cewa kaidin dai ka dingazuwa tunda haka ka farayi. Haisam na cewa naki wayon ai yanxu na fara gane wayo kuke mun.Hayaniya da dry da sukeyi ita ta hana suji na dannakararrawa ana ta kwankwasakofa. Can hanna tajitace ana danna kararrawa fa. Ta mike da sauri tazota bude. Wasu mata neguda 3 hadaddun 'yangayumasu ji da kudi kallo 1 zaka yiwa dukkanin su ka gane 'yan hutu ne suna da kyau kumadukkaninsu.Mace daya a cikinsu tana da tsohon ciki ko yauko gobe. Hanna tayi musumurmushi gami da yimusu sannu da zuwa. Bata ishesu kallo ba balle suamsa mata kaitsaye suka wuto cikin gidan. Ta bisuda kallo zcyr ta cike da mmkn meye haka kuma lfydaga zuwansu su haubata rai da harare2. Tasake kallonme cikin don tana yi mata kallon sani, is canta tuno ashe hadiya ce matar yaya habib nowonder hanna ta fada a ranta. Ta tura kofa ta rufeta nufo indasuka zzzune a sanyaye cike da fargabatasan ko tagaishe su baza su amsaba. Ta bari sukagama gaiswa da hisam snn ta gaishesu. Kokontonta yazamagsky ai basu amsa mata ba saima wata harara da suka sakar matadukkaninsu.nan fa aka hau kallon kallo tsakaninhaisam da ramlag da hanna da kuma wandannanbaki. Hidaya ta yamutse fuska tace aisha sulaiman,hauwa mamman kuzomu koma wancan falon mu zauna mun isa muzomu zauna a tsakiyar amarya daango. Aisha taxe da kuma uwargidansu ramlah kinmanta baki fada ba. Hauwa mamman tace oh hakane fa baku gani bama amaryar sai wani hararar mutakeyi lalli zuwa gidanki ramlah nan gaba sai munshirya, to bngarenki ma 'yan uwanki da kawayenki basu isa suzo ba ashe tota biyoki ta biyo mijinta.Suka mike suka nufi daya falon. Ramlah ta rasa ta cewa ta bisu da kallo kawai cantanisa ta juyo ta dubi haisam wanda yayi shiruyanakallon talabijin amma kallo 1 zaka yiwa fuskarsakasan a bacin rai yake. Hanna kuwa ta sukuyar dakai kasa hakika nan da wasu 'yan dakikai zata farazubar da hawaye. Ramlah tace yallabai wai me su hadiya suke nema ne dani, yaya suke so nayi?yasahnnu ya dakatrdaramlah yaceyi shirukarma kibata bakinki barni dasu jeki gurinsu bakinki ne. Can ramlag ta yukunra ta mike ta nufikicin tashaidawa kuku da sauran masu hidimarta su hadujuices da snacks su kawowa bakinta, tazo falon dakawayenta suke suka fara cafcafkewa suna hira. Haisam ya kurawa hanna ido yana kallonta cn tadago ta dube shi saita daure dakyar ta kirkiro wanidab bushashan murmushitace yauwa ko kefa,meye abun damuwarki? Kidaina damun kankiakan irin wadannan yan matsalol kinsan dai ba za asake irin tataburzar da akayi a kazaure ba ko? Ba za'ayi irin yadda kikayi dasujuwairiyyaba sahabi,principal , yaya habib da rauda ba ko? To dukwadancan basuzamar mun matsala ba wajenwargazasu balle su hidaya, zanyi maganinsu inshaAllah kallonsu nakeyi tukunna wata rana ko kudiaka basu akace suzo gidan nan su yadr mikida mgn baza suyi ba. Hanna ta nisa ta girgiza kai ta ceyaya da zakaji shawarata ka tamakeni ka kyalesudan Allah kome zasu yi min kuma komezasu cekabar su ni na saba da duk irin wadannantsangwamar tuntuni a ryw ta. Tsorona dayakadayau da gobe suna zuga anty ramlah tun bata dauka har tazo ta fara dauka zamanmu yazo yaki dadi.Haisam ya girgiza kai yace haba hanna I tun dagaranar da muka sakr haduwa ranar da akace mikina rasu kija fitodaga daki kika ganni na gankikikayimurmushi hakika nasan farin cikin da kikaji aranar bazai musultu ba daki ganni a raye ban mutu ba, to dayardan Allah tun daga ranar har karshenrywr ki kin dinga farin ciki kenan, kin rabu dadamuwa da tsangwama insha Allahu. Hanna tayimurmushi tace nagode mai gidana, to mma inagudun zcyr ka da zafin fushinka irin na kazaure.Haisam yayi dry yace tunda na same ki ai komaima a sauki zan ringa daukarsa na daina fushidayawa my love suka sakarwa juna murmushi. Yace bude dibaidar can ki dauko min jarida zankaranta, ta mike a nutse ta dauko msa tazo tadurkusa ta mika masa tazo kusa dashi ta zauna, yana karatu ita kuma tana kallon talabijin. Wayardake dore akan tebur (landline) tayi ruri. Ramlahtasa Hannu ta dauka muryar kawarta taji mrsblessing ma'aikaciyar filin jirgi a abj bayan sungaisa saita sanar mata da cewa bizar hanna dahaisam ta fito don haka su zauna cikin shiri nan da kwana 2 jirgi zai daga zuwa london daga abj.Ramlah tayi mata gdy sukayi sallama ta ajiye wayar.Tace da kawayenta ta na zuwa. Ta mike ta nufifalon da haisam suke zaune ta fizge jaridar da takehannunsa yana karantawa tayi dry tace albishirnazo inyi muku bizar ku ta tfy kasashe 5 ta fito nan da kwana 2 zaku tashi london daga abj. Haisamyayi dry yace to madallah ramlahta ai shiyasa banawasa da sha'anin ki, yanxu koh sati 2 ba'ayi ba dazuwa abj neman mana visa har an samu. Ramlahtayi murmushi tace haba dan neman bizar, ai koshatar jirgi kake nema cikin kwana 1 zansa a nemo maka sbd kwayena wajen su 3 ne koh banje bainna yimusu waya zasu yimin duk abinda nakebukata, balle in tashi naje abj da kaina kasan dolesu zage dantse su nemo min biza da wuri sun sanba karamin sauri nakeyiba. Hanna dai sai murmushitakeyi. Tace anty n gdy mukeyi fa sannu da kokari. Ramlah ta kalleta tayi dry tace in banyi muku ba wazaniyi babu komai fatan alheri nake muku kuje lfyku dawo lfy ku samu lfy.Hanna da haisam suka hada baki sukace amin.Ramlh ta juya ta nufi wajen kawayenta wanda sukasaka kunne suna sauraron abinda suke fada. Saisuka sake jin haushin ramlah kowacce ta rike bakidon mmk wata na salati wata na tsaki. Ramlah takaraso tana murmushi ta zauna. Ta daga ido taga gaba 1 su hararanta sukeyi. Tayi mmk matukakafin tace wani abu sai taji an turo kofa gami da yinsallama , mai gadin su ne yazo ya durkusa a gabanramlah ya gaishe ta yace daga gidan gwamnati neakaturo wasu mata guda 2 wurin hjy hanna na turasu bangarenta sunje su ce a kulle yake shine nace bari na duba ta nan dan banga fitar ta ba ko tananan? Ramlah tce eh tana nan kace musu tana zuw.Ya mike yana gdy ya fita, ramlah ta kwallawa hannakira. Cikin ladabi hanna ta amsa ta taso tazo wajenramlah. Ramlah tace baki kikayi maybe nusaiba ceta aiko su suna waje inji maigadi. Hanna tayi murmushi tace toh bari naje nagode. Ta wuce tanufi kofar fita su duka suka bita da kallo. Watadandatsatsiyar shadda ce a jikinta pink colour anyimata surfani da design me kyau a zani da rigar dadankwali wato (ready made). Hanna tayi kyaumatuka. Lallausan gashinta ne har tsakiyar bayanta ta sake shi byn ta daure da pink din ribbon. Aisha sulaiman tce turkashi, hauwa mamman tacerigijigafji inji masu iya mgn. Hidaya tace wani kayasai amale. Ramlah ta dube su dukansu tace ah waniyare kukeyi bana jin ku? Hidaya tace yaren hausamukeyi yi mana. Ramlah tace ban fahimce ku ba.Aisha sulaiman tace turkashinace. Hauwa tace rigijigafji, Hidaya kuma tace wani kaya sai amalegaba daya abu 1 muke nufi gaba 1muna mgn neakan babban aiki,Ramlh cikin mmk tce wanne irin aiki kuma?Aisha sulaiman tace hidaya ku fada mata danniidan na cika yawan mgn sai jinina ya hau sbdtakaici. Hidaya ta nisa tace Ramlah, ramlah saunawa na kira sunanki? Kn bani kunya, kuma kinbani mmk, wai shin meke damun ki ne? Ramlah meyasa kika zama makauniya alhali kina gani daidanuwanta guda 2.kin zama wawiya alhali kina dawayo.kin zama kamar baki san abinda kikeyi baalhali kina sane. Ina miki fargaban ranar da zakizokina da na sani. Kina zubar da hawaye daidanuwanki. Ramlah taji gabanta ya fadi ta fada cikin rudani wai meke faruwa ne? Me kuke nufi?Don Allah ku fada mun abunda nayi yadda zangane na kasa fahimtar ku. Hauwa mamman tace abunda muke nufi shinekinyi kuskure, kinyi sake, kin dau abinda saukialhali ba mai sauki bane. Ramlah yanzu kece kikasamarwa mijinki bizar da zai fita da amaryasa sujesu shakata a kasashen waje ke kina gida a zaune.Wai shin ke me kika dauki kishiya ne? Karfa ki dauki hanna karamar yrny wacce batawayeba, ki dauka baza ta bude idonta ba tayi mikirashin mutunci a gidan nan ba. Dubi yadda hannata zama a cikin wata 2 ta goge tayi kyau tamkarwata baturiya kina zaune . Na 1 tana da kyau har tafiki, na 2 ta iya kissa da kissina da iya mgn ga ladabinmunafurci. Da sannu zata tafi da zcyr mijintada iyayensa da duk dangins kina zaune bude dabaki, aisha tace ah to mudai mun zo ne mu fadamiki gsky kin sakarwa kishiyarki da yawa dubakiga falonki shekara 2 kuna tare da haisam bakudauki hoto baku 2 kn lika a falonki sai zuwan hanna kuka hadu ku 3 kuka dauki hoto kalli hotonko kishiba kyaji kika lika hoton kishiya a falonki.gaba 1 kin canja ramlah kamar ba keba. Ki tsaregirmanki ko ganinki tayi sai gabanta ya fadikaryata nan gaba tace zata waye tace ta takaki.Shima dole yaji shakkarki ba zai sake da ita ba.Haka rannan naji ance har gidanku kika dauketakika kuka yini, lallai kishiya ta zama kawa. Hauwa mamman tacewlh ni duk ranar da ibrahim mijina yatarki aure daga shi har amaryar sai na babbakesuaina fada masa. Bai isa ba shi da kansa yanzu yakecemun ko bashi mace akayi ba zai karba ba, tokingani namiji zumane sai an babbaka masa wuta.Hidaya ta yamutse fuska tace ke kin fadwa mijinki mairin hukuncin da zaki dauka idan yayi aure toniban fada masa bama matakin da zan dauka ammashi da kansa ya sanni ko a hanya muna tare bai isaya daga ido ya kalli mace ba balleyayi min zncenaure a wsa ranar saidai ya kwana a bakin get dankulle kofata nakeyi in kyaleshi balle yayi dare. Aisha suliman tace muktar mijina ai ya taba tarkaraure ramlah kin mantada irin tashin hnkl da mukayi ba shiri ya fasa to haka akeyi muddin kika yisakw sakwa za'ayi babu ke. Tunda ta riga ta shigoynzu ke abunda ya kamace ki ramlah ki iyatakunki. Kishiya ba abar yarda bace kada ki barta ta sake ta baje ta baza kayanta tayi kane kane tamallake miki miji ta mallake ki. Hidaya tace waikishiyar ma data sake daita wayayyiya,kyakykyawa irin hanna, ai irinsu hanna bai kamataki sake ba sbd duk wani da namiji burinsa ya samimace kamar hanna balle wanda ya aureta dole ya rikice ya mace mata ke kuma kina zaune a gefe. Kiyidai tnn ramlah akan nasihar da mukayi miki dongsky mu mun hango miki abunda baki hango ba.Ramlah tayi shiru kanta a sunkuye a kasa jikintayayi sanyi sai yanzu ta dago ta dubesu tayi ajiyarzcy tace naji abinda kuka fadamin nagode. Takirkiro wani laujajjan murmushi dakyar tacehidaya, Aisha da hauw kawayena kenan. Intambaye ku mana shin nana Aisha (RT) matar manzon Allah (S A W) kishiyoyintaa nawane? Matrannabi 9 ya aura suka zauna tare. Kun manta indaAllah (S W T) ya umurci maza dasu auri matayebibbiyu,ko uku3 ko hur hudu4 idan sunga bazasuyi adalciba su auri 1. To ashe ba haisam bane yakirkiro auren mata 2 don ya cusguna min ko don ya bata mun rai shi da amaryasa. Hakika na rikiwnn hadisin da Annabi Muhammad (S A W) yakecewa imanin daya bazai cika ba har sai ya sowadan uwansa abunda ya sowa kansa. Su duka sukace Allah Akbar. Yayin da dukkaninsu suka tattaroda hnkln su ga sauraren ramlah. Taci gaba da cewa kuma rai yanason mai kyautata masa. Hanna tanakyautata mun, hanna tana girmamani haka haisamyana farantamun. Kullum addu'a nake Allah yazaba mana abinda yafi alheri tsakaninka da haisam.Alherin da Allah ya zabar mana shine ya kawohanna. Tsnanin kishin da nake dashi da kin hanna da nake yi da sai Allah ya yaye min a raina najiinason zama da ita musamman dana yaba da hnklnta. Ni a yanzu da kuka ganni bani da wani buri aduniyr sai inyi biyayya gamijina in shiga aljannahkuma in kiyaye kadaincuci bokiyar zamata mugama lfy sbd duniyar nawa take yanzu kananan anjima babu kai ka mutu ka kuma tafi har abada.Daman yanzu a wnn zamanin da muke duk wanimai hkr shine abun zagi an dauke shi wawa mararhnkl kamar yadda a yanzu kuke daukata to gskyba haka bane nasan abunda nakeyi,Ina kuma jin dadin rywr aure na a yanzu fiyedarywr aurena a da. Kuna murna kuna jin dadi a zcyyinku harma kuna furtawa da bakinku kunatunkaho da takama kun hana mazajen ku aurekuma sun hanu. Sbd suna tsoronku kuma kun isa,nice marar wayo dana bar mijina ya kara aure har muke zaune lfy to alhmdl naji dadi. Kuyi hkr bawaina gwaleku bane, kuma bawai ban gode muku banaji dadi da kuka hango abunda zai cuceni kukasanar dani, saidai ina ganin baku fahimceni babaku kuma fahimci wacece kishiya ba da zamantare. Saimuke kallon kallo ni da ku ma'ana kuma mun kallon inama injiabunda kuke cemun. Ni kumaina hango muku wata babbar illa akan mazankuhar nake cewa inama zaku yarjewa mazajenku suyiaure kamar yadda haisam ya kar aure ku zauna lfyyafi kwanciyar hnkl. Hidaya tasa hannu ta dakatar da ramla tace karmaki fara hango mana inama mazajrn mu su kara auremu zauna lfy wanne irin zaman lfy anyi manakishiya ai lkcn ma zama zai hrgitse. Aisha tace kedai ramlh da Allah yayi miki zcy irin ta matansahbbai kinji dadi kinason kishiyarki amma mu babu sauki idan akayi mana kishiya. Su duka sukakyakya ce da dry suna tafawa. Huwa tace kishiya,kishiya ramlah kinji yadda nakeji kuwa idan nagaanyi kishiya a makabtnmu ma balle a cikin gidanaai har abada bazan ydda da kishiya abokiyar zamabace idan kuwa ya kuskura yayimin karshen zamana yazo a gidan kuma suma sun rasakwanciyar hnkl a zamansu lallai ramlah baki sankishi ba. Ramlah tayi murmushi ta gyada kai tace.Hauwa kin tabo wani kyakykyawan misali danakeso in baku kince daga ranar da mijinki yayiure kin bar gidansa, a matsayinki na yar shekara 25 kina nufin idan kika rabu da mjinki kin rabu dayin rabu da yin aure kenan. Rywr ki har abad?Hauwa mamman tayi shiru can tace sai in sami waniin aura. Ramlah tace saurayi ko baxawari? Tundake bazawara ce kinga saurayi ba zai zo nemanaurenki ba sai dai wani ikon Allah. Masu mata ne zasu dinga zuwa neman aurenki to su matan dazaki auri mazan su su ba mutane bane da zasukyale mijinsu ya aureki? Kinga ko yanzu kin barsunna don baki sowa dan uwanki abunda da kikasowa kanki ba kin auri mijin wata. To ai haka neabunda nake nufi da inama zaku yarjewa mazanku su kara aure yafi kwanciyr hnkl shine na dadeinason in fada muku abunda yake raina na rasa taina zan kara fada muku fahimta amma yanzu zanfada muku tunda yanzu mun ku fahimceni kamaryadda na fahimce ku. Hidaya tayi dry tace ai yanxura'ayoyin mu iya bambanta aminiyata kin baude daga cikin mu kinbi wata baudadiyar hanya tagushewar ganewa mun ksa gane kanku. Yayagashi kiri2 ana cutarki kowa yana gani kince bacuta bace, mufa muna nan akan bakarmu kumakullum zmuci gaba da fada miki har sai kin gane.Ramlah tayi dan murmushi ta mike tsaye taje ta rage muryar talabijin din dake kunne ta dawo tazauna ta dubi fuskokinsu dukkansu sai fara'a sukealamar ma dry take basu. Sai itama suka bata dry takyalkyale da dry suma sukayi dry, hidaya tace aibabu abunda xaki fada mana ramlah kema kyayidry sbd ba'a haiyacinki kike ba tuntuni na fada miki wnn kishiyar taki ta gama da ke.ramlah ta nisa tace ina da bun cewa shiyasa mahar nake dry. tace inada abun cewa ne shiyasa mahar nake dry. ku gafarce ni hauwa mamman barikijiabunda baki sani ba gafarce ni hauwa mammanbari kiji abunda baki. saniba game da mijinki ammainaso ki nutsu kafin ki yanke hukunci dole ne tasa zan fada miki yanzu ma don kawai ki yarda dabayanin da nakeso in wayar muku d kai aka kukakasaganewa kinsan amira nsir? hauwa mamman tazabura ta rike kirji tace ramlah ina kika san amiranasir? ai ita ce tacacciyar 'yar iskar yrnyr dana fadamiki 'yar minna ce take yiwa mijina waya tana sonsa amma ban fada miki sunanta ba, nima saidaga baya na binciko sunanta amma ai yanzu tarabu dashi ko hanyar da yabi dashi ko hanyar dayabi ma ta daina bi. ramlah tayi murmushi tace hakaya fada miki to ga irinta nan abunda nake fadamuku kun kasa ganewa. da mace tasa mijinta a wanihali na bin matan banza gara ma kabarshi yayiauren, hauwa mamman ta gyara zama ta marairaicetace ralmah meke faruwa ne gabana faduwa yakefadamun gsky. ramlah ta nisa tace gsky bsu.rabuba kuma sau 2 muna haduwa dasu a londonni da haisam duk fitar da yake da ita yake fita ina amfanin haka bayan uwar dukiyar da yake turamata. ai ba'a london kadai ba jama'ada ywa sunsani ba na tayi miki kallon wawiya. kinga da irinwnn harkar gara ma ace ya auro miki ita cikin gidakun zauna tare kamar ni da hanna dai. hauwamamman ta dora hannu aka ta tsala kuka. aisha sulaiman na rirriketa kuka take tana cewa wlhramlah gara ke daya auro miki hanna ashe, yanzuhaka ibrahim zai yimun na shiga3 yanzu ramlahyaya zanyi? ashe kowa ya sani baku fda min ba?ramlah ta juya ta kalli aisha sulaiman tace ke kumada kike ganin kin hana muktar aure ya hanu to kece baki sani ba yna nan tared yyny kuma yakaikudun auren a boye, yana gina mata gida a abj canzai kaita inda yake aiki ai ayi auren rufe karki sani.Hidaya ko b kwar yrnyr bace take fda mana taredake ba? to ashe ni da haisam ya sanar danigawacce yake so ya aura sai in msa butulciince bazamu zauna lfy ba. aisha sulaiman ta hau cire mayafitana fizge dankwli tace ramlah da gske kike ko dawasa na shiga3 na lalace. ramlah tace baki lalace ba aisha darasi ne akanku domin kusan kara aurefadar Allah ce babu wcce ta isa ta soke tace baza ayiba. hidaya ta rike baki tace kai dny abun tsororamlh na fara tsorata da al'amuran maza yanzu, nikuma me habib yakeyi bansani ba? ramlah tayimurmushi tace ciki gareki hidaya bai kamata a fda miki mgnr da zata tayar miki da hnklba hidaya tazabura tace in akwai ni fdamun ramlah karki ciamanata babu wani abunda zai sameni don inadaciki fadamin gsky. tana rufe bakinta sai taga haismakanta yamiko mata wani kati. ramlah tayi sauritasa hannu zata fuzge sai hidaya tayi sauri ta fuzge tna karatawa taji kamar an daba matawukaakirjinta. katin da wasa habin bai taba fada mata basbd yasan tsananin kishinta shi kuma so yake yakara aure donhaka ya kwabi duk. wanda yasanzaiyi aure da kada ya fadawa hidya yace zaiyi aure.hidaya ta rike hanuu haisam gam ta rusa kuk tana cewa wlh saika karbo min takardata a wajenyayanka na fasa auren. haisam ya hau dariya yanacewa ni suwa ke da kika isa da mijinki jeki kisameshi. kiyi hkr kawai ki zauna ga tsohon cikiga'ya'ya ina zki kaisu. hidaya zma da kishiyayasame ki sai ki hkr daina ma kuka.....2⃣1⃣ juya yadubi hauwa da aisha kowacce tamkarzararriya abun daya dameta ya dameta. babusallama kowacce t zari gyalenta ta fita. ramlahnacewa ku dawo kubari a gama girki mana, ina babuwacce ta kalleta bare susan me take cewa. direbanhiday ne ya kawosu,mota kawai suka ta fada. ramlah ta bisu tana rokarsu don Allah su kwantarda hnkln su su bari zcyrsu ta huce kafin su yankehukunci.karsu yanke hukuncicikin fushi subikomai a hnkl. basu iya ko mgnba sbdmakkinbakincikiko wacce sauri tke burinta taganta a gida tyi arba da munafikin mujinta mace amana, suka jamota suka tafi. haisam ya jwohannunta suka shiga gida su duka dry ce tahanasu yin mhn. sunyi minti 15 suna drysuyi suhuta su sake tonowa su kwashe da dry haka daisukayi tayi. haisam yace ai duk hirar da kukeyiinajinku nayishiru ban tank musu ba sbd naji kina basu amsar data dace. hakika ramlah kin birgenikin cika mai hnkl da tnn da kaifin basira. kinburgeni daywa da baki dauki shawarsu baamsoshin da kika basu yayi daidai datambayoyinsu. nasan yaya habib zaiyi fada don men fadwa hidaya toko me zaiyi yayi ni dai na riga na gama fada sbd ta cika min ciki tun rannan nakecike da ita. wai shin ina ruwansu da gidan wata?banda gulma irin ta mata inake ina matsalar wanigida ita wacce aka yiwa kishiyar tace babu komaiku kun dage kunce akwai komai, suna bani mmkwlh. ya jwo ramlah ya rungumeta yace ynzu haka wani sonki ne na hnkl ya kara lullubeni.ramlh talumshe ido tace na gode da yawa.. Zaharaddeen Shomar Whatsapp 08168575100 GANGARJIKINSA NA AURA 3 Part 3 Posted by ANaM Dorayi on 06:05 PM, 30-Apr-15 Under: Gangarjikinsa ta Aura Ramlh talumshe ido tace na gode da yawa.Tana rufe bakinta Hanna ce ta turo k'ofa ta shigogami da yin sallama tayi turus ta tsaya cak don bazata iya k'araso inda suke tsaye a rumgume dajuna. Tayi kamar ta bud'e k'ofa ta fita sai dai tadaure ta had'iye mak'ak'in kishin daya taso mata, nauyi da kunyarsu ta kamata. Haisam ya sakiRamlah daga rumgumewar da yayi mata. Ya dubiHanna wacce kanta ke sunkuye a k'asa ya ce "Meyekika tsaya a xan ki k'araso mana."Tayi murmushi kawai ta nufo inda suke ta dubiagogon dake daure a hannunta ta ce "Zanje inyi alwalla magruba tayi."Sai su duka suka nufi band'aki dn yin alwalla.Bayan sun yi jam'i sun idar sai suka zazzauna akanabin sallarsu kowacce ta bud'e Alk'ur'aninta tanakarantawa.Har lkcn sallar isha'i, yayi suka tashi Haisam na jansu suka yi jam'i suka yi sallar ishai'.Bayan sun idar suka yi addu'o'in su suka shafa.Kafin su idar masu aiki sun gama jera musu abincikala-kala akan teburin cin abinci.Kai tsaye suka nufi dinning table, Ramlah ta farazuzzubuwa a kowanne plate. Ta zuzzuba lemo (juice) a kowanne kofi ta koma tazauna kowa ya fara cin nasa.Suka dau lkc mai tsawo babu wanda yayi maganaHaisam ya dubi Ramlah ya juya ya dubi Hanna ya ce"Yau abincin yayi dad'i sosai ko mgn kun kasa yi."Su duka suka yi dry. Hanna tayi masa lallausan kallo ta ce "Ka cika nemnmgn kaine fa kace mu daina mgn idan muna cinabinci yanzu km kace mun kasa mgn."Ramla ta ce "Ai dokar da yasa shi tafi effecting sbdyalla6ai baka iya zama minti 10 ba kayi tsokanaba." Haisam ya ce "Kullum dai ku bakinku d'aya neabunda yaya ta ce haka k'anwa take cewa hakaabunda k'anwar ta ce yayar sai ta ce hk ne,k'anwata babu mai bin bayana a cikinku ko toshikenan tunda had'emun kai kuke nima zan samome shigarmun.In yi k'anwa. Hanna ta harari Haisam ta ce wace irink'anwa kuma?" Haisam ya ce "Kishiya mana kungasai ayi bibbiyu kenan ku biyu nima ni da ita sai tadinga shigar mun,"Ramla ta tuntseri da dry ta ce "K'anwata ke yake tsokana ai na gaya miki shi daiyayi tsokana yaji dad'i."Haisam yasa hannu yana shafar kumatunta Hannaya ce "Ke da wasa nake ye miki.Ai na gama aure a rayuwata insha Allah.Kuma inajin dad'in wannan had'in kan da kuke mun.Tsokana nake yi ina ni ina wani k'ara aure har alahira na gama k'arin aure.Ramla uwar gidana Hamma amaryata hr abada."Su duka suka yi dry."Ya ce "Allah da gaske nake, ko kunga nayi muku kama da wanda zai k'ara aure ku kalleni tsaf anutse ku k'are mun kallo."Suka tsuntsire da dry dukkaninsu hr Haisam d'in.Ramla ta ce "Hanna dai dry kawai take yi bata cekomai ba kai kayi kid'anka kayi rawarka."Haisam ya ce "Ni yanzu abunda yake gabana shine inga dukkanin ku na baku jari kowacce ta kamasana'ar ta kanta, Ramla yanzu misali idan aka bakijari me kike da sha'awar bud'ewa "Ramla ta ajiyekofin dake hannunta tayi fari da d ido ta ce "Ni agaskiya ina da burin bud'e kantin sayar da kayanSenegal na mata da maza sabba inyi wani kant wanda zan singa sayar da takalma na k'asar wajetsadaddu na mata da maza da yara." "Haisam ya ce "To ya isa haka anty Ramla naga sokike ki bud'e kantina daban-daban.Idan na kyaleki saiki k'irgo min guda goma biyuma sun isa.Kefa amrya ta?""Hanna ta narairaice ido ta ce "Ni dai burina da ace ina da kud'i makaranta Islamiyya zan bud'e damasallaci da rijiyoyi da bishiyoyi zan shuka inceAllah ya kai ldn kabarin iyayena da suka rigamugidan gaskiya."Haisam ya ce "Allah sarki shikenan?"Hanna ta zubo da hawaye daya cika mata ido ta ce "Shikenan burina."Haisam yasa hannu ya share mata hawaye ya ce"Kar kiyi kuka ajiye wannan a gege za'ayi inshaAllah a sana'a me kike da burin yi?" Hanna ta d'anyi murmushi ta ce ina so in bud'ek'aton kanti (super market) a kusa da nan kuma inbud'e wani d'an ofis na taimakawa marayun yara." Haisam ya ce "Duk kun za6i sana'o'i masu kyau,nima bari in fad'a muku tawa sana'ar a Abuja nagina wani katafaren wajen k'erarre, k'ayatacce maikyaun gaske nan da wata 2 za'a kawo min moticidaga Germany zan fara sayarwa idan mun dawodaga tafiya in Allah ya kaimu zan kaiku ku gano wajen." Hanna da Ramlah suka yi murmushi dukkansusuka kuma tayashi munra da fatan alheri." Haisam ya ce "Na gode sai dai kuma na kasa tunosunan da zan sakawa wajen misali Hanna da zakibud'e super makeket wanne suna kike so kisawawajen?"Kema Ramla yaya sunan boutik d'inki da zaki bud'eku d'an bani satar amsa sai insan wanne suna zan sawa wajen sayar da motocina." *Ramlah tayi dariya ta ce "Aini sunanka zansawawajena."*"Haisam Senegalise boutique."Haisam ta girgiza kai ya ce"Baiyi ba,"Kefa?" *Hanna ta yi d'an murmushi ta ce "Sunanka danaAuntyna Ramlah zansa "HAIRAM SUPER MARKET." *Haisam ya ce "Hairam ke kuma laifin me kikayi dakika cire sunanki k'ara Hanna akan hairam d'in saiyafi dad'i.Hanna tayi dariya ta ce"HAIRAMHANA SUPER MARKET.! *Haisam da Ramlah suka had'a baki suka mai-maita. HAIRAMHANAH sunan yayi dad'i gaskiya.Haisam ya ce "To da nawa dana aunty Ramla danaamaryata Hanna duka sunan d'aya ne, kunga *HAIRAMHANAH Super Market."*HAIRAMHANAH Senegalise boutik'ue,*HAIRAMHANAH Motors da dai sauransu.Yanzu kowaccenku zan bud'e mata account zanzuba muku miliyan hamsin-hamshin ku fara jarindashi kafin nan gaba in k'ak'k'ara muku,Nima ina cikin zamana Babn mu ya kira mu ya cetunda munyi hankali kowanne mu ga takardunhannayen jari da ya dinga zuba mana tun munayara a bankunan k'asashe daban- daban dabankunan nan k'asa Nigeria." Kud'ad'e masi yawa sun taru shekaru da yawabamu ta6a kar6a ba ya ce muje mu kula da kanmuda iyalinmu. Sannan an biyani kud'in kwangilar da nayi tamiliyan d'ari 2.Sai naga ya dace nima inzo in bawa kowacce jari tajuya da kanta don tayi hidimomin gabanta ba saikun jirani ba kullum ina d'an san muku d'an nakashewa ba." *Ramlah ta rik'e baki ta ce,"Yalla6ai miliyan hamsin-hamshin fa ka ce?" *Hanna ma ta ce fifty millions?" *Haisam ya ce "Miliuan hamsin kowaccenku."*Hanna da Ramla suka zo suka durk'usa a gabansasuka yi ta godiya."Yasa hannu ya tashe su tsaye ya ce babu komai shiba sai sun gode masa ba.*Hanna ta nufi k'ofar fita ba tare data yiwa kowa sallama ba a tunaninsu kicin zata shiga sai suka gata bud'e k'ofar fita ta fice da alama kuma kuka takeyi. *Haisam da Ramlah suka hau kallo, Haisam ya ce"Ina ita kuma wannan zata je babu sallama." *Ramlah ta ce "Ka bita ka gani, ina jin gidanta tafida almar kuka take yi."*Haisam ya ce "Ai kukan ma ta tafi zata yi ya ishetadomin gwanar kuka ce na tabbata ta tunamaraicinta na zata ga kud'in bashi da amfani awajenta sbd sunzo lkcn da babu mahaifanta." *Ramlah ta girgiza kai ta ce "Allah sarki jeka kabata hkr kada ta damu haka Allah ya rubuti matayaya zata yi duk mai rai mamacine kowa jirantayake bnda abun Hanna bai kamata ta dingadamuwa ba tunda Allah ya bata miji tamkar uwartada ubanta." *Haisam ya ce "Iyaye daban ne da miji Ramla karmaki had'a." *Ramla tayi dariya ta ce "Miji dai irin na Hanna zaniya cewa d'aya ne da iyayenta tunda tun tanak'arama yake rainonta baya so ko k'uda ya ta6atazai iya hallaka duk wanda ya nemi ya tukara matasbd tsananin so da kulawa da yake mata." *Haisam ya mik'e tsaye daga kan kujerar da yakezaune yana dariya ya ce"Rauda ta cika gulma hakata fad'a miki?"Suka sake tuntsirewa da dariya dukkaninsu.Ramlah ta k'ara da cewa "Baka ji masu iya maganana cewa fini da gidan uban in fiki da miji ba?"Ai duk masu gata a wajen iyayena nan borori ne agidan mazajensu. Irinsu Hanna marayu su ku ma sai su ca6a da miji mai tsananin sonsu." *Haisam ya juya ya fara tafiya ya nufi k'ofar fita.Ramlah na biye da shi a baya." Ta ce "Kayi shiru saimurmushi kake baka ce komai ba." *Haisam ya ce "Aunty *Ramlah kin cika sonmagana me kike so ince miki?"Ta ce wai dana ga hira muke sai ka d'an tayani hirarkayi min musu kace Rauda k'arya take ba'ayi hakazaure ba." *Haisam ya ce "Kishi! Kishi!!"Ya motsa kumallon mata ai gara ki amayoshi yanzufa nake yabonki kin nunawa su Hidaya baki dakishi ni kuma kinzo kina son tutsiyeni." *Ramlah ta ce "A'a ba haka bane ni dai nasan kanason Hanna da yawa fiye da...................." Yasa hannuya toshe bakinta ya ce "Kema ina sonki kima dainatunanin wani abu kin ji ko."Suka tuntsure da dariya Ramla ta daga gira ta ce"Naji dad'in amsarka na gode tunda na fita daga sahun masu son maso wani." *Haisam yayi dariya ya fice, Ramlah ta rufo k'ofar tashiga cikin gida.Haisam na fitowa ya nufi 6angaren Hanna ya ta6ak'ofar yaji a datse yada hannu a aljihunsa yad'auko mukullinsa ya bud'e ya shiga ya tarar babukowa a falon sai ya nufi sama kan bene. Ya tura k'ofar ya shiga a can k'arshen gado ya hangoHanna a kwance ta takure tana rusar kuka yayisallama.yayi sallama ya shigo ta dago kai da sauri sukahada ido da haisam is ya girgiza kai t ske kifa kaiyayin da kuka mai tsanani ya rufo mata.Ya karasa gareta ya kwanta a kusa da ita. Ya jwotjikinsa kan kirjinsa ya rada mata a kunne cikinsanyayar muryace yace goge hawayenki, banaso in sake ganin hawaye a idanuwanki zamu yi watamgn.Bayan kamar minti 3 kukan da hanna takeyi yatsaya. Can haisam ya dgo da kanta suka had idosait sake kwantar da kanta a kirjinsa yana shafarlallausan gashint yace hnn meye yasa ki kuka? Karki boyemin ki fdmin gsky kuma banaso ki sakerushemin da kuka. Tayi dan murmushi cikinsanyayyiyar mury tace nayi kuka ne sbd farin cikindaya yi mun yawa da wadannan kudi masudumbin yawa da ka bamu ni da yayata.Haisam yace dalilin kukan ki na 2 kenan baki fadamin na farko ba.Ina ganin babban dalilin daya saki kuka shineAllah ya kawo miki kudi mai dumbin yawa a lkcnda babu mahaifinki wadanda zaki bawa suna sucigajiyar arzikin da Allah yayi miki. Hakane koh bahaka ba? Hanna ta gyada kai tace hakane. Haisam yace yauwa nagode baki boyemin ba.Hanna kina da ilimi, kina da tnn da hnkl matuka baikamata ki ringa damuwa akan kaddara dajarabawar da ubangiji Allah ya rubuto miki ba. Hkrda tawakalli da kikayi a bay shi zaki cigaba duklkcn da irin wnn tnn y fado miki a ri kiyi sauri ki kawar ki sawa ranki Allh ya dauke ran mahaifankiya mayr dake marainiya gaba da baya akan hakayaso ya ganki, amma sai yayi miki canji da wanimutum a matsayin mijinki kuma mai kaunar yagafarin cikin ki tamkar iyayenki.Hanna ina ganin ko 'ya'yan cikina bazan ji su araina ba kamar yadda nake kwana in yini dakekullum a zcy ta ina sake saken yadda zan farantamiki, daidi da sakon 1 banaso ki shiga matsla. Bacinranki ko kukan ki tamkar dalmar wuta ke sokamina zcy ta ki taimakeni hann ki daina saka kanki cikin damuwaDomin damuwarki tana jawo mun mummunardamuwa.Tsakaninki da mahaifanki sai addu'a nima kumanayi miki alkawrin zan dinga taya ki da yi musuaddu'a har karshen ryw ta. Ta dago. Ta dubeshi kallo mai kunshe da tsananinso da kauna tasa bakinta a gefen kumatunsatasumbaceshita rungume shi.Ranar da hanna da haisam zsu tfi da misalin karfe10 na safe ramlah dakanta take tuka musu motar takaisu filin jirgi tana dagamusu hannu har suk hau jirgi suka tadi abj. Ita kuma ta dwo gida,Haka takasance gidan shiru babu dadi sai ita kadai.washegari taje gidan su haisam ta roki hjyrsa tabata amratu tazo ta tayata zama suka taho tare .Babu abinda ramlah tasa a gaba yanzu sai shirye2yadda za'ayi ta fara gudanr da shirinta a gidanrediyo wato shirinan nata mai taken SOYAYYAGASKIYA CE. Tana ta sintiri gidan rediyo nan mai farin jini watoFREEDOM RADIO domin bincike tasan yadda za'asayar mata da filin da zata dinga gudanar dashirye2 duk sati sun karbeta da farinciki sun kumazavar mata lkcn da suka ga yadce ta dinga gudanarda shirin snn sunyi mata lkawrin zasu fara yi mata tallr shirin kafin ranar da zata fara gudanar d shirin.Rmlah bata damu da dimbin kudin da zata dingakshewa ba duk sati na sayen filin da zatayi shirinburinta shirin ya samu karbuwa a wajen jama'asakon da take so ta isar ga al'ummaa ya isa garesu.Duk rnar lahadi misalin karge 9 zuwa 10:30 ramlah zata ding gudnr d shirin snn kum duk ranr lrab dadaddare mimaita shirin. Wnn ne sati na frko daramlah zata fara gudnrta shirinta,jama'a d damasun mtso da akwatinan radiyonsu kusa dasu donkin wnn sabon shirrin da ake ta tallarsa kullumwnn gidn rediyo. Ga hirar kamar haka FREEDOM RADIO: Asslamu alaikum jama ni hjyhasana hasan safiyanu gumel zan gabatar da wnnsabon shirin tare da malama ramlah haisam shitu.Malama ramlh haisam sannu da zuwa.Ramlh: salamu alaikumHjy hassana: malama ramlah jama'a da dama sun kago suji wnn shirin sbd jin tallar shirin mai takenSOYAYYA GASKIYA CE: zamo so mu fara da jintakaitaccen tarihinki, da kuma dalilinki na kirkirownn shirin, da ma'anar kalmar SOYAYYA GASKIYACE?Ramlah: murmushi, salamu alaikum jama'a ni sunana ramlah shitu an haife shekaruna 26 nayimkrnt nursey da primary a abj daga nan na wucemkrntr gaba da pry wato secondary a kasaramerica. Bayan mun dwo nan kasa nig na shigajami'ar bayero (BUK) nayi digiri akan harka yadalabarai (mass comm). Haj. Hasana : dry ashe ma kema ta gidace 'yar jarida.Ramlah drya kwarai kuwa nima 'yar uwr kuce 'yarjarida. Donhaka nema naga ya dace nima inbadatawa gudunmawar, duk dani ba ma'aikaciar gidanrediyo bce ko talabijin nga ya kamata inyi amfanida karatuna inzo in bada tawa gudunmawar ga al'umma.kamar ydd kika tambaye ni meye ma'anarsoyayyace gaskiya ce, kuma meye dalilina nakirkiro wnn shirin? Dalilina na kirkiro wnn shirinshine sai don kawai naga 'yan uwana musulmai,hausawa, samari da yanmata yara da manya munasamun matsala wacce muke nema a wayr mana da kai akanta.Matsalar kuma itace mace macen aure da rashinsamun zaman lfy a Cikin aure.Zaki ga ko an zauna ba'a rabu ba to zman ma babudadi kagamiji da matarsa kamar ba suna son junasukayi aure ba sun zama abokan gaba kowa na kokarin ya cusgunawa dan uwansa shima ya ramalaifin da. Dayan yayi masa, babu fahimtar juna.A gsky hausawa basu yadda soyayya gsky bace.Zakiga da zrar anyi aure shikenn soyyya ta kare saizamn hkr ko zaman 'ya'ya to gsky bahaka bane.Yaune ranar farko da muka fara gudanar da shirin bazai yiwu in faiya ce muku komai ba a yanzu sai ahnkl zanyi muku bayani dalla-dalla.A yau dai bunda zan fara yin bayani akai shine,mecece soyayya? Dawa ya kamata kayi soyayya?Kuma yaya za'ayi soyayya ta dauwama har abada?Soyayya itace kaga mutum mace ko namiji kaji kana sonta ko sonsa sbd Allah, ka zauna dashi sbdAllah, kana kula da halayensa abunda yayimaikyau ka kara karfafa masa gwiwa yace gaba.Idan yayi abu mara kyau ka hana shi cikin nisihada dabaru.Kana sonsa A lkcn da yake dashi Haka kuma baza ka guje shi ba a lkcn da bashi dashi.Kana tnn a kullum yaya zaki faranta masa rai kutaimaki juna a lkcn da dayanku yake tsananinneman Taimako. Mutum ba'a gama masa halitta harsai ranar daya mutu don hka kada a gujidanuwanka don wani. Tsautsayi ya same shi hallitar ta canja.Ma'ana akwai hatsari na mota akwai wita dukmutum zi iya nakasa idan soyayyar gsky ce baza katsaneshi ba, wnn itace ma'anar soyayya.Hjy hasana: mlm ramlah munji ma'anar soyayya,saiki gaya mana dawa ya kamata kayi soyayya? Ramlah: murmushi , ko mace ko namiji ya kamataksan dawa ya kamata kayi soyayya ma'ana kasomai sonka. Soyayya takan fada kan mutumin komutuniyar da ita kuma bata ra'yin ka kunga akwaimatsala kenan.Haj hassana: wato kna nufin kenn kar ayison maso wani ko?Ramlh: yauwa zakiga wani lkc mace tanason namijishi kuma baya ra'ayinta duk da dai b'a cika samuba, nfi samun namiji nason mace amma ita batasonsa. Shi kuma zaka ga Allah yajarabeshi datsantsar sonta it kuma bata sonsa,duk wata hanya da zai bi yga ya mallakata zai yi ta bi, yayitashishshige mata yanaamaya kyautattukayake sakelullubeta kuma har abda bazai burgeta ba sbd batasonsa a zcyrta.To abu na farko daya kamata shine ya kyaleta tajeya nemi mai sonsa ita ma ta auri wanda takeso kada ya damu karya kullet bayin kanta bane dominsoyayya abace wacce Allah yake sakawa a zcyrbayinsa.Hakika bna karfafawa jama'a gwiwa akansunacewa wanda baya sonsu ina ganinhkr shinebabban magani,kaje ka auri mai sonka . Amma muddin aka takuraakayi mata dole ko akyimasadole, in namiji ne bayso, to lallai za'a samumummunar matsala bayan auran.Sbd aure yafi yin karko in namijin da macen sunason junansu.Daga karshe zanyi mgn akan yaya za'yi soyayya da dauwama har abada?bayan ramlah ta gama shirin ta a gidanrediyo hidaya ta kirata tana kuka cewar hjyr suhabib tazo tace baza ta yadda a tada wa danta hnklba irin na haisam da haka ba dole ta bar gidan.Ramlah taje ta bata shawarwarin yanda xata xaunada kishiyar ta. Bayn tfyr hanna da wata guda aka fara siyar da form din jamb ramlah ta siyar mata tayimata filling tunda tasn courses din da takesomedicine koh biochem. Kullum suna kiran ramlahda dare su sha hira sun fada mata sunje dubai,london da america xasu wuce saudia yin aikinhajj.tayi musu fatan alheri. Daga america sun wuce saudia tym din saura 2wks arfa. Kasancewarambassdon nig dake saudia abokin baban haismdon hak kawai waya yayi masa cewar gasu nanzuwa. Aka turo da mota aka dauke su. Am basumasauki a jeddah hism yace ai madina zasuwucekai tsye . Hanna ta yimurna sosai data ganta a garin rahm tayi ibada sosai. Haisam kuma yanaalura da ita sosae yanda ko mazan larabawa albarkawurin kula da matansu.haka kaya duk kantin dasukaje yana siyan mata a takaice dae yana batakulawa ta musamman. Bayan sunbar madinamakka su ka tfi inda suka suka a babban hotel dinnn wato intercontinental sbd tsadr shilarabawan ma sai wane da wane.sunyi ummurasungama suna jiran ranar da xasuje minna.ranarda za'a fita aikin hajji tun asuba mahajjata sukatashi sukayi wanka niyyyar aikin hjj suka saharaminsu da sassafe.Direbar su haisam wanda abokin baban ya basuyazo ya dauke sutunda sa sassafe don haka hannad haisam suka fito sanye da haraminsu . Ynda kefadar wahalar aikin hjji hanna bta ga wuyar ba sbdkomai nasu daban da sauran mahajjata.dominsuna tare da ambassador da iyalinsa a minna shemarsu ba a wajen data 'yan nig suke ba sunacan gaba kusa da wajenjifan shaidan taku daya 2zasuyi wjen jifan shaidan sabanin ta sauran saisunyi tfyr miles da yawa. Sunyi aikin hajji su natsecikin sauki. Snn kowa ya fara neman hanyargarinsu. Haisam da hanna sun dawo makka inda suka karyin kwana 2 a hotel dinsu snn sukajesukayi dawafin bankwana suka zuba dilar kayan amota suka nufi jedda gidan ambassador. Sunshigakasuwannin jedda kamar su babashariff dasauransu.A na gobe xasu dawo gda suka je beach indasukag larabawa da 'ya'yansu da matan su sumasuna shakawata gwanin ban sha'awa. Haisam dahanna da yaran ambassador su biyu husain dahusaina suka je shekarar su 6, husain ya jingin ajikin hnna yace anty hanna bamson ku tafi dama kuyi ta zama ana tare damu. Hanna tayi dry ta shafkansa tace husain ayihaka kuwa, muma yangidanmu suna can suna jiranmu mu dwo. Saidaiidan ka yarda in tafi da kai. Yace eh na yarda zanbiku. Su duka sukayi dry. Husaina tayikamarxatayikuka wai taj ance za'a tafi da danuwanta husain. Haisam yace lah husina kuka zakiyi? Yaceshare hawayenki wasa muke miki. Yace kin cikawayo wato ni nabar yaruwata ku kar na tafi danaku ko? Haka dae suka cigaba da shakatawacikin farinciki da walwala. Hanna ta tsai tana kallonhaisam tanajin sonshi a ranta.haisam shima ya mayar mata da irin kallon da take masa. Hanna tarike hannun shi suka mike taja hannun haisam sukfara tfy a cikin yashi lubus yayin da ruwan tekuyakeyin kukan kura ya feshin ruwan yana fesomusu.Tafiya suke a hankali suna hira Hanna ta kashemurya ta ce "Nawan, na dad'e ina mmk amma ba'ammk da ikon Allah sbd ikon Allah ya wuce hakak'iftawar ido d bud'ewa yayi yawa a wajen ubangijiya zamar da da mai kud'i talaka Ya zamar da talaka mai arziki, ya zamar d bawa sarki ya maishe da mailfy, marar lafiya ya canja k'unci izuwa farin ciki." *"Haisam ya ce haka ne, gaskiya ne."*Hanna ta nisa ta ce "Akwai lkcn dana zamana acikin k'unci da tashin hnkl, gabas da yamma, kududa arewa, sama da k'asa duk inda na waiga saibak'in ciki da tashin hankali babu wanda zan ganinaji dad'i a rayuwata, babu mai lallashina, babu mai kwantar min d hnkl. Na cire rai da k'ara samun walwala a rayuwata, nayisallma da farin ciki nayi ban kwana da soyayya,tunda wanda nake so ya ce min good bye ya tafi yabarni.Abu d'aya na rik'e shine Allah yana tare dani kumako bai yimin sakayya a duniya ba nasan zai bani a lahira musamman ranar dana zo gidankamaimakon in ganka sai akace mun ka rasu,hak'ik'a a ranar na sake tabbatarwa nayibankwana da farin ciki duniya, ko me na zama nangaba ko dawa Allah ya had'ani bani jin zan sakeson kowa a duniya." *Ba zata ba tsammani gaba d'aya Allah ya juya munrayuwata daga tsantsar bak'in ciki zuwa tsananinfarin ciki, na godewa Allah ina sake yiwa Allahgodiya fatana Allah ya had'amu a aljanna ni da kaida Aunty Ramla da mahaifina mai sona daiyayanka." *"Ta zubo da hawaye sharr! Daga idanuwanta. *Haisam ya jawota suka zauna yasa hannu yanagoge mata hawaye ya ce "Hanna kenan, gakiyarinya mai hnkln manya. *Addu'a bata fad'uwa k'asa sai dai jinkiri inaaddu'a Allah ya had'ani dake kullum dare da ranawani lkc hr in nemu yawun bakina in rasa,mak'ogarona ya bushe hawaye ya k'afe ammashuru Allah bai had'amu ba sai bayan da duk mukafitar da rai, muka cire rai akan farin cikin rayuwa sannan Allah ya had'amu.Hak'ik'a Allah yana ikonsa yana kuma yin yaddayaso a lkcn da yaga dama, Allah shine abin godiyamun gode masa." Bayan sun gama zagayen su, suka dawo wurin Husain d Husaini su ka zauna sukaci gaba da ciye-ciyensu suna hira har k'arfi 10:30na dare sannan suka nufi wajen d direba yake suka shiga suka tafi. Bayan shigar su d'akin da aka sauke su, suka yiwanka suka kwanta. Hanna ta jawo wayar daked'akin (land line) ta bugawa Ramla sukai ta hira harHaisam yayi barci ya barta suna waya suna takyalk'ala dariya yana mmkn me suke cewa a hirar.Ramla ta nunawa, Hanna ma ta na matuk'ar t farin ciki da zasu dawo gobe, Hanna ma ta nunawaRamla tana farin ciki da za su dawo gida su ganta.Har karfe biyun dare su na hira sannan suka yisallama. *Washegari da misalin k'arfin 12 na rana jirgin suHanna ya taso daga Jedda zuwa kano sun ci sa'akuwa suna isa suka iso da dilolin kayansu da sukaauno. Shehu direban ne da Amratu, Karimat amaryayaya Habib da yaya Habi su ka zo taryar su damotoci biyu su ka zo, aka shirma kayan a d'aya suka shiga d'aya suka tafi. Tun daga get suka fara ganin an lillik'a wani abumai k'yalk'yali suna shiga farfajiyar gidan suka gaan kewaye ginin gidan da k'yalk'yali an rubuta,"*COME BACK **SOON**HAISAM & HANNA. Gefe guda kuma balon-balon ce aka huhhura da yawa akayi rumfa da ita a tsakita an ajiye wanitebur dauke da wn katon ken an rubuta a jikinsa." WELL COME BACK HAISAM & HANNASunyi matukar mmkn ganin yadda jama'a suka taruashe liyafa Ramla ta hada sbd murnar dawowarsu.Kujeru aka zazzuba a farfajiyar gidan, can gefe mahaifiyar Haisam ce da Mahaifiyar Ramla dasauran tawagarsu a zazzaune. Gefe guda kuma matar maigirma gwamna ce Haj.Nusaiba Idris da babba k'awarta Rauda Shitu dasauran k'awayensu. Gefe da kuma Ramla ce da manyan k'awayentaHidaya, Aisha Sulaiman, Hauwa Mamman da wasuda yawa daga cikin k'wayenta. Mmk mararmusaltuwa zaka iya gani a fuskokin Haisam daHanna.Suna fitowa daga mota Ramla ta taso da sauri tazota rungume Haisam, ta rungume Hanna ta kamahannayensu zuwa cikin gida 6angarenta yayin da'yan wajen suka dau tafi raf-raf-raf.Daga shigar su wasu k'ayattaciyar shadda irin ta jikinta ta dauko musu dan su saka suyi anko su 3.Cikin sauri su ka fada bandakai da suke dakunansuka yi wanka su ka dauro alwala, bayan sun idarda sallah su ka cankama ado da wannankayattaciyar shaddar wadda ta sha surfani dadanyan zare. Kalar shadda ruwan zuma ce ta yiwa Ramla daHanna matukar kyau Haisam ma abun sai wanda yagani musamman ma da dora hula kalar shaddar. Ramla ta fito da su zuwa farfajiyar gidan inda jama'asuke hakika wadannan ma'aurata sun burgejama'a a jikin 'yan gulma yayi sanyi, masu tsananinkishi sun fara yayyafawa zuciyarsu ruwan sanyincewa kishiya ashe abokiyar zama ce,kala shddar ruwan zuma ce ta yiwa ramlah dahanna matukr kyau haism ma abun sai wnda yagni musmmn ma da ya dora hula kalr shddar.Ramlah ta fito dasu zuwa farfajiyar gidan inda jma'asuke , hakuka wadannan ma'aurata sun burgejama'a jikin yan gulma yayi sanyi, masu tsanani kishi sun fara yayyafawazcyr su ruwan sanyin cewrkishiya ashe abokiyar zama ce. Bangaranmahaifiyar haisam suk nufa su duka suka durkusaa gabansu suka gaisheta da kawayenta, sunaamswa cikin fra'a da farin ciki suka yi musu sannuda zuwa bayan nan sai suk dinga zagayawa wajen jama'a suna gaigaiswa. Hnna danusaiba sukarungume juna, lallai nusaiba takasance tanatsnanin kaunar hanna tun suna yara. Rudatayindama sosai akn abun data yiwa hanna ada,har yanzu takan kasa sukuni sosi duk snda sukahadu da hanna. Hanna nata kokrin janta a jikin dan ta saki jiki da itakamr yadda suke da nusaiba.Daga nan suka nufi bngaran kawayen ramlah watosu hidaya, hanna tayi mmkn yadda taga sunmikamta hannu sun gisa faram2, sukayi mususannu da zuwa. Ramlah t jsu zuwawajan kek dan su yanka. Bayannkirga dag 1 zuwa 3 hnna da hisam suna reke dawuk suka luma a cikinkek su ka yanka aka tafamusu hidamargidan ne suke fitwa dalemo kala2suna ajiyewa baki akan teburan dke gaban suwasu kuma na ajiye abinci da snacks kala2. Bayan anci ansha sai shhrrrn makadin da ka dauko y farabuga kayan kidansa wato shaba dan kwalisa yaware murya ya fr rero wakr "uwargida ran gidahaisam ya likawa ramlah da hanna kudi lkcn dasuke tsakiyar fili har mgriba ana ceshewa snnkowaccew ta far hada kayanta don kama hany gidanta.Bayn dwowrsu hanna da kwana 3 sun gamabaccin gjy sun huta sosi snn suka fara ware kayantsrba kowacce dila ka bude, snn hnna ta farawarwarewa kowtsa ksancewar hanna tasntsarabar da suka suyowakowa. Akwatiguwa akacikwa ramlah da tsaraba, tayi mmkn wnn tsarabar wanda ko ita taje abunda zata abunda zata suyowakanta kenan. Abunda ya kara bataaljaabi wataakwati daban hanna ta ciko da kayan jarirai (uniset) masumatukar kyau ta bawa ramlah tacenababyne idantahaihu. Ramlah tayi matukar gdy danuna farincikinta a fili. Waata katukar akwati aka ki gidn su hisam tsrbar hjyr haisam da babansu damratu da izziddin, suma sunyi gdy a kwarai .Ta tur direba yaa ki w yay habib d mtnsa dayaransa gaba day kowdatas suma sun gode. Batare da ramlah ta sniba hanna ta aikawa mhifinramlaha turrruka (designers) da kannan ramlah kowa da abin daya dace da shi. Sai kuma tsarabarkawayentanusaiba da raudasuma da 'ya"yan sukakaf sai da tbawa kowa tas. Kama daga masubawa folawa ruwa da masu kwasar shara gidanbabu wanda hanna bata bawa tsaraba yan uwantana nijar ne. Tana so taje tun kafin suyi tfy tayi musu sallama haisam yace sai sun dawo daga tfy, yanzuga shi sun dawo taga yana mata kame kame waibynzu ba ta bari sai ta gam jarabwar jamb tunda lkcda kusa ta zauna tayi karatu. Ramla na taya shi batahakuri akan ta baribayn is ta gama jarabawa is tatafi a nutse. Wasu littattafn karatu ramlahta suyowa hanna na karatun jamb dinda zata yi, subjects huduzata yi kwi english ,physics,biology da chemistrykuma rmlh tayi mata reegister a wata makaranta daake byr da horo na musmmn (lesson)akan jamb.Don hka hanna ta hakurada tfyr har sai bayan tazna jarabawr. Kullum karfe 4 zuw shiga haisam d kns yake ki hanna makarntr da take lesson ya jrt tagama ya dawo da ita.Hanna ta kasance tana karatu haikan domin harta fara manta karatun da sukayi a sakndiri ammayanxu katatun da ta keyishiya ke tunomata dakaratunta na baya.lkcn daza ta jarabawa ya ragekwana3 haisam yaje jamb ofisya karbomata centerta. A management za tayi danhaka ranar litinin da safebakwai na safe acan tayi mata. Haisam ya kwo takafin ta fito daga motar ya sumbaci kumatunta yayimata fatan alheri Allah ya bada sa'ar jarabawa dagakarshe yace mata da zarar ta gama ta kira shi awaya yazo ya duketa. Hanna na shigdakin jarabawa aka mikomatakustion paper da ansa sheet sai kawai tayimurmushi data karanta tambayoyin kamar cintuwo yafi su wahala gurinta. Nan da nan hanna taciccike ta gama, ta zauna kamar minti 30 bayan tagama tana zaune kawai tana kallon masuhada zufa da cizon biro da kallonsillin taji tausayin wasu danbabu yadda za tayi ta taimake su ta basu amsa.Taso ace wani ya rigata mikewa amma har ta gajida zama babu wanda ya gama har yanzu, sai tamiketaje ta kaiwa masu tsaransu sunyi mmk dasuka ga har ta gama 1 daga cikin mlmn yaceta sake zama dai ta duba ko tayi mantuwa hanna tce babukomai ta gama. Tana fitowa dagadakin jarabawarsai ta nufihanyrgetdin fita daidaikantin wata biyerabiya tagabenci, bayan ta gaishe da matar cikinfara'a taroketa zata zauna ta jira maigidant zaizoyadauketa. Bayan ta zauna ta bude jakarta ta zarowayarta, bugu1 taji haisam yadauka shimayayi mmk da yaji tace yazoya dauketa ta gama.Yace gashinan zuwa yanzu-yanzun nan,daya daga cikin mlmn da suke tsaransu a dakinjarabawa ta hango ya nufo inda take, yanakarasowa yayi musu sallama suka amsa sai yayiwahanna wani lallausam murmushi yace minti2 danAllah yan mata zamuyi mgn.Cikin mmk hanna ta tambaya tace ni? Ya gyada kai yaceeh ke,Danke n fito.hanna ta harareshitace mlmyi hkrbazan iya zuwaba saboda kana mgn da matar aureyanzun ma haka ina jiran mijina zizo ya dauke ni.Kamar ta dabawa mutumin wuka a kirji, haka yazabura ya rike kirji yana fadin subhanaAllah yanzu ke matar aure ce, ynzun kina nufin kina da aure?Karki boye min fadamin gsky. Hanna ta sake gyaramayafinta tacebabu zancen wasa tsakanina da kimalm ban sanka, baka sanni ba yaya za'ayi in yimaka wasa?ya rike baki yana sosa keyadadayahannun fadi yake subhanaAllah yanzu ke matar aurece, yaya za'ayikenn? Ni gsky na ganikuma inaso zan iy fadawa cikinwani hali dan wlh aryw ta ban taba ganin yrnyr da nakamu da sontabaa 'yan mintina.Cikinfushi hanna tamike ta kalli matar nan mai kntitace madam sai anjima xan bar wajan nan. Matar na cewa ah ba yanzu kika yiwa maigidanki waya bayazo ya daukeki, ya z'ayiki tafi? Hanna bata iyajuyowa ta bata amsa ba sbd kallon da mutuminyake yi mata yayi yawa. Ta kada kai ta nufi get dinfita ba tare da san inda zata ba.Tanafitowa ta tsaya cak ta kalli gabas da yamma sai tahango wata 'yar yrny wacce shekarunta basuwuce goma ba tana tsugunne a jikin katangagafaranti da kwanika akaida alama dai mai tallarabinci ne.Yrnyr kuka take haikan cikin sauri hannata nufiinda yrnyr take tan karasawa wajen yrnyr babuabinda ta faragani a jikin yrny sai shatinbulalahar wani wajen zaka iya hango jan jininfatarta ta fashe. Hanna ta ggce ta tsugunna a gabanyrnyr kafin ta tambayetme yasameta tafara zubarda hawaye.tasa hannu a jakarta ta zaro wani hankici fari maikamshi ta mika wa yrnyr tace goge hawayenki.Yrnyrta karba tana gogewa kafin ta goge hawyenda ya zubo wani ya sake tsiyayowa.hanna ta gogenata hawyen tace da yrnyr yaya sunan ki ? Cikinshashekar kuka yrnyr tace sunana abida abida daina kuka goge hawayenki ki fadamin dalla2 abinda ya sa kike kuka zan taimake ki in Allah ya yarda.Hanna ta tambayi abida.Abida tace tallr wake da shinkafa nakeyi sai wanimutum ya kirani shagonsa yace in kawo masa zaisiya na ajiye farantin abincin a kofar shagonsa, sai yce in shigo cikinace ai kofar karama ce farantinbazai iya wucewa ba sai yace to in dauko masakwano 1 in kawo masa.Na dauko kwanon abincin na shiga shagon saiyace mun zai saye abincin duka zai biya ni harmaya kara min kudin fiye da kudin abincina amma sai na yadda ya kwanta dani, nace na ki niba 'yariskabacesai kawaiya rufe kofar yakama ni da krfi nakwalla ihu dakarfi shine ya dokeminbakina har yafashe ya bude min kofar yasa kafa ya maujeni nafado waje kan farantin abincin ya zube shine najegida na fadawa babarmu shine ta zaneni da bulala ta koroni tace duk inda zan nemo mata kudinabincinta inje in nemo.Yanxu bansan yadda xanyi ba. Abida ta rushedakuka mai tsanani.Hawaye fal a idon hanna tayi shiru can tace abidababarki ita ta haifeki ko kuma kishiyar babarki ce? Abida tce uwata ta mutu ubana ya mutu wnn yayarmahaifiya ta ce take rikeni.Hanna tace bata da 'ya'ya sai ke kadai? Abida tacetana da 'ya'ya 'yar autarta ce ma sa'a taHanna tacesu basa zuwa tallar saike? Avida tcebasa zuwa sunagida kullum wata rana kumasu tafi makaranta. Hanna tace kefa bakya makarantar? Tace an cire nida dai ina zuwa ajina ma 3 yanzu na daina zuwa.Hanna ta jawo abida jikinta ta rungumeta ta fasheda kuka mai tsanani, tausayinta ya kamata ta tunorayuwarta irin ta Abida ada maraici bashi da dad'i.Can ta d'ago da kan Abida ta goge mata hawayenfuskarta ta ce"Abida d'auko farantinki zo muje kan tudun can mu zauna. Hanna na gaba Abida dauke da farantin abinxutana biye da ita. Ihum da Abida ta tsala ta kifar dafarantin dake kanta shine ya razana Hanna tajigabanta ya yanke ya fadi ta juyo da sauri. Sai tagawata mata dauke da bulala ta cakume rigar Abidata baya tana kokarin taftaf ka mata murtikekiyar bulalar dake hannunta. Hanna ta taho da sauri tafisge Abida daga hannu matar.Yayin da Abida ta taho a guje bayan Hanna ta la6efadi take "Hajiya ki taimake ni karki bari ta dakeni.Matar fada take harda kumfar baki danna ashartake tana cewa "Kyaleni da tsinanniyar yarinyar nan yau saina kusa kasheta idan ma bn kasheta ba,ta sani a uku abincin naira na dukan naira har darihudu da hamsin ta zubar min."Hanna hkr take bawa matar kamar zata durkusamata amma matar nan fadi take yau ta shiga ukuasara ta sameta sai ta daki kudinta. Sai da taga magiyar da Hanna keyi tayi yawa.har da hawaye ne yakezubowa daga idanunta sannan matar ta tsagaigatata fara sauraron abinda Hanna ke cewa. Hanna tagoge hawayen fskrt ta ce d matar "Kina musulmabahaushiya 'yar uwata ina rokakrki ina hadaki da ubangikinki ya bazaki saurareni ba?" Haba baiwar Allah wacece hasara ce ta samekihaka har zaka manat da k'alu innalillahi wa'inailaihin raju'un duk sanda masifa ta same shi. Kina tadankara ashar kina fadin kin shiga uku kin lalacesbd Allah ya dora miki asara, ke kuwa baiwar Allahbaza ki tattara al'amuranki gaba daya ba ki mika wajen mahaliccinki mai bayarwa mai hanawa ba?" Matar ta tsuke fuska yayin da haushin Hanna yarufeta ta ce "Malama wa'azi kike mun ko kuma jajekike mun?" Don na kasa gane abinda kike nufi. Kinganani in daki 'yata kuma kina tsuyani akan nayimasifa dame zanji da asarar da nayi ko kuma dafadan da kike min?" Hanna ta nisa ta ce "Yi hkr ba fada nake yi miki bashawara bake baki a matsayinki na 'yar uwatamuasulma ki rike kalmar K'alu innalillahi wa'innaialaihir raji'un a lkcn da masifa ta afka miki zaki gayadda Allah zai saka miki da alherinsa." Matar ta ce "Wannan kuma tasha nawa nake fada."Hanna ta ce "Karki ki shawarata nasan kina cikin6acin rai da damuwa amma kice 'Kalu innalillahiwa'inna ilaihinr raji'un." zaki ji sanyi a ranki." *Matar ta ce "Bazan ki ta ki ba yarinya innalillahi wainna ilaihin raji'un." *Hanna tayi murmushi ta ce "Yauwa sai ki jira Allahkiga sakayyar da zaiyi miki."Ta ce da Abida ta tsince kwanikan da suka watse akasa suzo su karsa wani dan dakalin siminti suzauna.Suna isa wajen suka zazzauna Abida kuma tatsugunna a kasa cike da fargaba.Hanna tasa hannu cikin jakarta ta zaro kudi nairadubu dubu guda goma ta mikawa matar, matar tabude baki tana jujjuya kudin."Hanna ta ce "Naki ne wannan ki kara jari. Am,a dn Allah ki canja sana'aki daina dorawa Abida talla ki bar Abida ta komamkrnt tayi krt ta daina talla." Ta zaro wata dubu goma ta mikawa matar ta ce"Wannan na Abida ne ki saya mata uniform datakalmin mkrnt da littafai da jaka ta koma mkrnt.." Sai matar ta rushe da kuka ta durkusa a gabanHanna tana godiya.Hanna ta kama hannu matar ta zaunar da ita ta ce"Babu komai Abida kanwa ta ce daga yau zandinga taimakonku insha Allah." Hanna tasa matartayi mata tayi mata kwatancen gidansu sannan Hanna ta rubuta lmbr wayarta a wata 'yar takardata mikawa matar ta ce idan suna da wata matsala tabuga mata waya ko nawa ne zata taimaka musu itadai fatanta a daina dorawa Abida talla a dainatsangwamarta don Allah. Hanna ta dora da bawa matar lbrnta tana nunamata tasan irin halin da Abida take ciki kumagallazawa maraya haramun ne. Matar tayi nadamatayi dana sani taji kunyar Hanna sosai. Kuka takekawai tana nemangafara wajen Abida ta yafe mata." Haisam ne ya karkato da motarsa zai shiga get dinmkrnt ga mmkns sai ya hango Hanna zaune a gefeita wasu. Ya karkata motar ya nufi inda suke cukinrikicewa ya fito daga motar ya nufi inda suke sbdya hango su suna mgn suna koke-koke. Ba tare dasun ga zuwansa ba sai suka ga mu2m a kansu ya tsaya kawai yana kallonsu cike da mmk. Hanna tayi sauri ta goge hawayen dake idonta tayimurmushi dole ta ce "Yaya yaushe ka zo, yayaakayi kasan ina nan?"Ya ce "Zan shiga ciki na hango ku anan, lafiyawadannan fa, kukan me kuke yi?"Matar ta rushe da kuka tana cewa tsakanina dakusai gdy Allah ya saka d alheri."Hawaye ne yakezubowa dg idn Hanna.Haisam ya zaro hankici a aljinhunsa yana gogemata yaja hannunta suka shiga mota Abida d babarta suna ta dagawa Hanna hannu suma sunata kuka, Haisam yaja moyar suka tafi." Yayi shiru bai cekomai ba can ya nisa ya ce "Wannan yarinyarmarainiya ce ko?" Hanna ta kalleshi cikin mmk ta ce"Yaya akayi ka sani." Haisam yayi murmushi ya ce haba 'yar babanasanki nasan halinki fiye da kowa ina ganinbabbar matsalarki yanzu a rayuwarki bata wucemahaifinki wanda ko yaushe ina miki nasiha kiyihkr ki cirewa ranki tunanin mamaci duk wanda yamutu ya mutu kenan bazai dawo ba har abada, naga yanzu kukan naki ya wuce maraici da kikeciki ya koma kan duk marayun dny kuka kikemusu, kamar mu zuga ki nake nace bana son ingakina kuka hankalina yana bala'in tashi kinki ji." Hanna ta marairace ido yayin da taci gaba da zuboda hawaye Haisam yasa hannu daya ya jawotajikinsa yana tuki da dayan ya ce "'Yi hkr to fadamunyadda kika hadu da wadancan mutanen." Hanna ta gyara zama ta goge hawayen idonta tafara bawa Haisam lbrn abinda ya faru."Dai-dai lkcn sun iso unguwarsu Tarauni ya karkataya shiga wajen da ake sayar da kayan ciye-ciyenmakulashi wato Oasis. Hanna ta ce " zaka ci kek ne?"Da ka bari naje gida sai inyi maka."Haisam ya ce hana ai sai whlr tayi miki yawa tunshekaran jiya rabon da kiyi barcin krki musammanjiya kusan a zaune kika kwana kina krt.Tea din ma dana hada miki da safe ko kr6a dayabaki yi ba kika barshi kuma yanzun na tabbatabaki ci komai ba, naga duk kinyi wuri-wuri shinenake so in saya miki wani abu anan."Ya tsaya a bakin wajen ya ce da ita su shiga ciki, suka fito suka shiga. Hanna ta zazza6i abinda takeso kamar meat pie da kek da shawarma sai juicesna gwangwani da yogot. Bayan Haisam ya biya kudin suka zazzuba musu aleda. Sun fitowa bakin wajen Haisam ya kira almajiran dasu ke bara a wajen ya mika musu ledojin duka yace su je su rarraba su ci." Hanna tayi kasa tana kallon ikon Allah, Haisam yakalleta yayi murmushi ya ce kina mmk ne?"Yanzu na canja shawara baza ma ki ci kayan zakinnan ba gara mu wuce Tahir Guest place ki huta saida yamma ko ma da daddare mu koma gida,Hanna tace amma ai ya kamata mu koma giidaanty ramlah tasan na dawo. Haism yace zo mu tafike kinfi jin tausayin anty ramlah akan ni komukicenty ramlah xanje na gani. Sun isa kayattacenkatafaren hotel din tahir guest place dake lmidocresent. Kayataccen daku suka kma dai dauke da falo da dinningarea, ga daki mai dauke d katafarengado da bayi a ciki. Abinci kala2 ma'aikata sukeshigo dashi suna jerawa akan dinning table,hannada angon ta sunci sun sha sun gyatse sun rage.Haaisam ya riko hannunta suka nuf cikin daki.kaitsaye bandak suka shiga dan suka shiga dan su watsa ruwa suji sanyi a jikinsu duk da sanyin splitAc daya gauraye dakin daga can suka dauroalwala sukazo sukayi sallar azahar, bayan sun idrne suka kwanta akan katafaran gadon nan, yayinda hannataji gabadaya kashin bayanta ya hau karsbd gjyr da tayi sbd tsabar zama ga barci a idonta .Haisam yana mata tausa har barci mai dadi yafar surarta . Kamar a mafarki taji haisam na cewagsky nusaiba kawarki na sanki yanzu nan dagaofis din mi girma gamna nake,na karbomikitakardun kwangila nusaiba tasa a baki ta miliyan25 baifi kikashe miliyn 10 ba wajen gyaran jiki zaki gina da saloon da wajan kunshi. Rauda ma tamiliyan 25 aaka bat zata zuba kaya aa sabon gidnda ta ginawa wan babanta (interiordecoraton),bayan kwaangilar titi da suka banikwanakin baya tamiliyan 200, yanzu ma sun sakebanikwangilar ginaa wani titin shima wasu miliyoyin ne gashi su biyaaakan lkcina gamawa.Hanna tayi zumbur ta tashi zaune tna sauraronsa,yacigba da cewa na saya miki wnn katon filin najikin katangar gidana anan za'a gina miki masallacida mkrtr islamiyya da ki kace kina sona gina miki.Hanna tace inason a gina gidaje 2 a gefe dan inaso in daukoiya salma da uwarbiyu su zauna a 1, wadakuma ya zauna a 1 yana kula da supermarket.Haisam yace filin babbane ai zai isa. Hanna tarungume haisam dan murna ta sumbaci bakinsa,tace thank u my dear shima yarungume ta daganan suka shiga farantawa juna. Bayan kwana 2 da sassafe hanna ta tashi ta fara shirya kayan tfy aakwati gudakayanta dana haisam sai akwatintsaraba da zata kai musu guda 3. Ta leko tawindota kira shehu direba y lubga a cikin but dinmotar da zasu tafi da ita kirar CRV. Wayar hanna cetatashi ramlah da haisam daga barci ramlah ta lalubi wayar ta dauka hanna tace yayata yi hkr najimuryarki kamar kinabarci na tasheki gshi ba'a sontashin mai ciki daga barci wlh banji dadi ba yi hkr.Ramlah tayimurmushi tace lah kanwata babukomai wlh kin tashi lfy? Hanna tace lfy kalau damansllama zanyi miki sbd kar inzo in buga miki kofa dasassafe, saidai ince sai Allah ya dawo da mu.Ramlah tace haka. Tsaitsaye saurikike hour baza kibari a gama break fast ba kuci. Yallabi ne azazzale ki yce ki shirya da sassafe zaku tafi ko? To ai kuwaga shinan yana t shirgar barcinsake ya hanaki kiyibarcinki. Haisam yayi zumbur ya mike y fadabandaki da sauri, ramlah tayi dry tace yanzun nankingn shi yajimunamgnr ya mike ya fada wanka.Hanna tayi dry tace cemin yayi in tashi da asuba in shirya tfyr sassafe zamuyi, dan da subama ya dingwaya na duka ma ya shirya, to shikenan bari in jirashi. Ramlah tce ki fitokizo bangarensa ki samemumuci abinci, bari in yiw su zuwira waya abangarena inga sun gam abinci su shigo manadshi, hanna tace to gani nan zuwa. Suka ajiye waya. Suna cin abinci sunahira hanna ta dubi ramlah tayimurmushitace antynah ina ganin kin kusan hihuwaba da sai nayi wataguda acan amma yanzu sati 1zanyi kawai. Haisam ya harari hanna yace waike mewayo kinaso dai kice min komin abuna duk darakiyar da zanyi dan karki dde kina so kice min sai kinyi sati acan, kinsan di bazan iya mikewa a garinsurukai in ta kwana har sati guda daya ba. Hnna tamarairaice ido tace n dauka saukeni zkuyi ku juyuidan na gama kwanakin ku dauko ni, hisam yace inkin dauka ma to ki suke ai kafarki kafata kwana 1jal zamuyi. Ramlah tace a'a bai kamata ba ai dole tayi dan kwanaki yallabai.haisam ya lura da hannata kule tana daf da ta fashe da kuka sai ya haulallashinta yana cewa to shikenan aI amarya batalaifi za muyi shawara a hanya dai.Ramla tace da hanna ga atamfofi can a jakanasa shehu ya dauka ya saka a mota da kudi aambulan ki rabwa 'yan kungyata, hanna tace kaianty ramlah har yanzu dai wahala baza ta kare ba?Ramlah tace babu ikon tashi dga nan naje nijr nabude kungiya Allah shine yake bani abundanake taimakonsu hanna tayi gdy dga karshe sukdinguma wjen mota, haisam na cewa ramlah lailla2ta dinga kwana da wata a daki ta daina kwanciyaita kadai ko nakuda kan iya tashi cikin dare, yashaida mata baza su dade ba zasu dawo. A gidanbaya haisam da hanna suka kame direba na jansu suka tafi. Sun kamahanyar garin Dashi cikinjanhuyar niger, tfy suke kamar ba a mota suke basanyin Ac na tashi yayin da sautin kida na tashi ahnkl. Hnna ta kwanto akan cinyar haism cikinshagwab tace yaya nifa so nake inyi sati guda aDashi sai mu wuce babban mutum inga iya salmi daga can sai mu shiga kazaure wajen uwar 2 dukmuga lfyr su. Haisam yace amma sati 1 yayi yawakiyi kwana 4 dai ni zan wuce mradi gurin aboknain kin gama kwanakin sai muzo mu dauke ki mutafi babban mutum da kazaure a ranar sai mu wuceabj zanje inga yadda suka sayr mun da motoci snn sai mu huta a nicon da sharaton, bayan kwana 4saimu koma kano. Yayi miki ko baiyi ba? Taceyayimin tunda yayi maka nawan. Sun isa garinDashi yayin da mmk da farinciki ya lullube danginhanna. Hanna da hijir suka rungume juna sunamurna.kawu ahmd yasa aka shimfidawa haisam tabarma a zaure suka zazzauna dangi na tashigowa suna yi masu sannu da zuwa.Nanfa aka garzaya kasuwa dan siyo kayanabinci iri iri wanda xa'a dafawa wadannanhadaddun yan gayun baki.fura mai dadi dakirdirmon nono mai kyau aka kawo musu kafin agama abinci. Haisam yasha fura da nono sosaikasancewar yanason fura da nono. Bayan sunyi sallar azahar daidai lkcn abinci ya nuna sai aka farazuwa a jerawa haisam nasa. Direba ma aka kaimasa nasa inda akayi masa shimfida. Hanna nacikin gida tana cin nata kawaye da dangi duk sunzagaye ta kai kace biki akeyi a gidan. Haisam dakawu ahmad suna cin abinci suna hira sai gdy kawu ahmad yake yiwa haisam. Bayan sun gama cila'asar tayi sukayi sallah saihaisam ya shaidawakawo ahmad cewa zai wuce maradi sai nan dakwana 4 xai dawo ya dauki hanna. Kawo ahmadya roki haisam ya kwana mana kafin ya tafi. Haisamyace bakomai ai dare baiyi ba zasu tafi kawai. Yasa yarasuka dinga jido akwati suna shigarwa cikingidan, yace su cewa hanna ta fito suyi sallama xaitafi. Hanna ta bude akwatin kayansu tacire nata tabar mai nashi acikin akwatin tasa aka kai mai mota.Tasa hijab ta fito ta iske haisam a zaune a zaure shikadai.ta durkusa ta gaishe shi ya amsa cikin fara'a yace kinga abinda nake gudu ya faru dani? Hannatace yaya, meye faru da kai? Yace daidai da rana 1banason in rabu dake amma gashi kin jawomin sainayi kwana 4 xan ganki . Hanna tace Allah sarkikarka damu GANGAR JIKINA ne kawai bata tare kaiRUHINA yana tare da kai ai. Su duk sukayi dry.haisam yace aini yanzu daga GANGAR JIKIN harruhin so nake su zamana tare dani, koda yakebabu komai tunda mu duka muna kasar nijarturirin numfashin ki zai dinga buso ni,Hanna tayi dry tace nima xanyi missing dinka.Haisam ya mike tsaye yace babu wani, dadin bakine kin samu hijir kuna hira yaushe xaki tuna dahaisam. Hanna tace ai kuwa da kasan irin hirar damuke da hijir dakace mu shekara muna hirardomin asalin shakuwr mu hirar ka take tayani. Haisam yayi murmushi ya mike yace har na fara jinkasala xan tafi ni kadai in bar abinda nafiso a rywta. Yanxun dai abin da nakeso dake ki samu biroda takarda ki rubuta duk wadanda kikeso a dangia taimakawa da jari ko kuma wata bukartar su dasuke neman taimako kiyimin total xan canjo kudin nijar a can. Idan nazo sai na baki ki rarrabamusu.hanna ta amsa masa da to gami da gdy danuna farin cikinta a fili. Tace kuma inaso a ginawakungiyar anty ramlah office wanda zai zama ananza'a ringa taro kuma duk wani mai sha'awartaimakon su xa'a iya kaiwa can.haisam yace this is a ver good idea sai kicewa kawo ahmad ya nemofili ya kiyasta nawa xa'a kashe wajen ginan sai abar masa ya gina. Hanna ta rakashi har cikin motasuka ringa hira kamar bazai tafi ba shidai sakenanatawa yake baiji dadi ba zaiyi kwana 4 baiganta ba.ita kuma hkr take bashi har ta lallashe shi ya tafi snn ta shigo cikin gida.A kwanaki4 dahanna tayi ta ziyarci yanuwa daabokan arziki da ywa a cikin garin dana wajengarin kowacce tana kawo kukanta wasu talauci yaishe su sun rasa yadda zasu yi, wasu kuma auren'ya'yansu ya tashi basu da kudin siyan kayandaki.hanna ta kaiwa 'yan kungiyarta ziyara bayan shela da akayi aka tara su inda suke taruwa. Sunyimurna dawadannan atamfofi da kudade da hannata raba musutace inji ramlah tace a basu, tashaidamusu wnn kadan ne kafin ta tafi zata sake tara suta raba musu. Kudi fiye da wadannan daga karshetayi musu albishir da cewa xa'a gina musu ofis da hall za'a zuba kujeru wurin da xa'a ringa meeting.Ta kara da cewa da yardan Allah kungiyar xatabunkasa xa'a ringa turo tallafi koh da yaushe.Murna wacce baza ta misaltu ba a wurin 'yankungiyar sai gdy da shi albarka sukeyiwa hanna.Da addu'ar fatan alheri a rywr ta. Ranar da hanna ta cika kwana 4 a garin tasan daga inda gari ya wayehaisam zai dira a garin gashi bata gama ziyararyanuwa ba don haka karfe 7 a gidan inna hauleyayi mata. Tana shiga tayi sallama ta iske inna hauleda indo suna sana'ar da suka saba.inna haule tasaindo a gaba tana fada indo na tikar aiki. Inna haule ta daga kai taga mai sallama sai taga hanna tadukar da kanta kasa ta kasa hada ido da ita sai tamike sumsum ta shige dakinta. Indo ta tawo dasauri ta rungume hanna ta rushe da kuka. Hannatazubo da hawayen idonta tace indo wajenki nazona dauka zan ganki a wajen taro ban ganki ba na tambaya akacemin kina gida baki zo ba ammanabada kasonki an kuwa baki? Indo tace anbanikinsan bani da halin fita inje wajen taro sbd aiki.Hanna tace bari na shiga mu gaisa da inna sai nazomu shiga daki muyi mgn.hanna tayi sallama dakin inna haule snn tashiga ta durkusa ta gaishe da ita ga mmkn ta saitaga hawaye fal a idon inna haule ta zauna taceinna lfy kike kuka? Haule ta sake rushewa dakuka tana cewa ganin kisai bello ya fado min a rai, tsananin bakin ciki da takurawar dana haddasa masa a snadiyyar gallazamiki danayi.Bello yayi min biyayya, ranar da zai rsumin rabudashi yana kuka yan rokona in sassauta miki AllahAkbar sai gawarsa aka kawo min ya mutu da bakincikina a ransa, duk dani uwrs ce mai zan cewa Allah amma Bello mai biyayya ne nasan zai yafemin.Hanna ki yafe min a madadin Bello da ke kankiabinda nayi miki.Allah kenan ya canja miki rywr ki kin min fintinkau.Yanzu kira kawun ki azo a raba gadon bello a bakinaki. Hanna ta zubo da hawayen idonta tace inna na yafemiki daman ba bello kika yiwa ba nikika yiw shi daiyn damuwa a ransa duk sanda zaiga kin gallazamin.Snn zancen a rabagado, inna ki rike duka na yafemiki ina ganin yanzu gadon babuabind zaiyi min ma'ana baki bani kasona ba a lkcn da nkebukatarsa.A yanzu haka idan na karva sai dai na bayr sbdbabu abinda na nema na rasa kinga da in karba inrabaki da shi in bawa wani gara ki rike duka tundaga tsufa ya karu karfi ya kare. Mai taimakonki ya rasu,Ni ya kamata na baki ba na kar6i naki ba. Ni aganina da kin koma sbn gidan can na siminti ki barna kasar nan Inna ki huta sbd kar gidan ya zamaasara shi bai zauna ba ke baki zauna ba, Allah yajikan Bello." Inna Haule ta ce "Amin Hanna na gode." Can zuwa wani dan lkc babu wanda yayi maganasai Hanna ta nisa ta ce "Inna shawara daya zanbaki, mai zai hana ki bar Indo ta huta da wannanaiki da zagi da takw sha shekara da shekaru innaduba kiga yadda Indo take tamkar baiwa ita da'ya'yanta ita ce gona, ita ce surfa da nika. Inna indo baza iya tafiya ta barku ba, ina zata kai 'ya'ya nan?" A nan dai a jikinki take samun dan abun da zata cida yayanta ku zauna lfu mana amma aikin yayiyawa." Inna Haule ta nisa ta ce"Hanna naji abundakika cemun ni yanzu jikina yayi sanyi in Allah yayarda zamu koma sbn gidan Bello mu zauna har daindo da 'ya'yanta ko ni kaina nasan bani da wata 'yar uwa mai taimakona me min hidimomi kamarindo, yanzy kwanaki amai da gudawa nayi cikin dareIndo ce a kaina har gari ya waye ita ta wankekayan kashin d amai.Gaskiya kike fada mun kirawo Indon itama in nemigafarar ta." Inna Haule ta rushe da kuka."Hanna ta kwallawa Indo kira ta taho da sauritaxota durkusa ta ce "Gani."Hanna ga gyara zama ta yiwa Indo bayani Inna tasaduda tasan bata kyautawa don haka ta dainatakura mata. Amma sai bayanin Hanna ya bambanta da tunanin Inna Haule Hanna ta ce "Indona taho miki da kudi isasshe kawuna zai tsaya mikia rushe 6angaranki a gina miki na siminti kema kizauna da 'ya'yanki za fasa miki kofar shigarkudaban. Zan baki jari mai yawa zan baki din sana'a kina cinabinci da 'ya'yanki, na dauki nauyin krtnsu sukoma mkrnt, kema ki huta da wahala a rayuwarki.Indo ta rushe da kuka tana gdy, Inna Haule nakuka itama tana neman gafarsu tana cewa "Ai bazaayi haka ba idan Indo ta barni dawa zan zauna ya dinga taimakona, ga tsufa bana iya yin komai dakaina tunda ba gani nake sosai ba. 'Ya'yan Indo sune aikin gonata sune suke mun tallajikokina na cikina ko aikensu nayi basa zuwa.Hanna idan kika yi haka kin raba zumunci." Mu dai kaura can gidan siminti da Indon muzauna." Hanna ta ce "A'a Inna ai ba'a sabo dawuya, ya yan Indo krt zasu yi ba talla ba."Indo ta ce"A dangi zaki nemi wata ku zauna ni kam ai nayigaba shekara nawa ana azabtar dani da 'ya'yan angutar dani sai in ki ba dai ni ba nemo wata." Hanna ta ce "Indo ma 'yar aiki zan daukar mata itata kwanta ta huta."Inna Haule ta rike baki tana maimaitawa 'yar aiki?Indo da 'yar aiki.."Yaro ne ya shigo ya ce "Wai Hanna tazo anzodaukarta inji wani mu2m a cikin mota."Hanna ta cemusu tana zuwa ta fito sai taha Haisam ne ta karsacikin motar bayan ta gaisheshi ta shaida masacewar gidan su Bello Madu tazo zata gaishe da mahaifiyarsa. Haisama ya harareta ya ce "Gidan tsohon mijinki kika zo ga alamar kuka nan kinyi wato kun tunabaya." Hanna ta tuntsire da dariya ta ce "Kai Yayawanda ya mutu ma kishi kake dashi?"Ba wani tuna baya da akayi ta ganni dai sai ta haukuka." Hanna ta tambayeshi kudi tana so ta raba musu."Wata 'yar akwati ya nuna mata a kujeran baya tanabudewa sai taha kudi himili guda ya ce ta dibiyadda zai isheta." Ta dibi kamar dubu dari dahamsin idan aka canja da kudin Nigeria, ta ce yazosu shiga ya gaishesu. Bayan sun shiga Haisam ya zauna kan watatabarma a dakin Inna Haule suka gaisa sai Hanna taajiyewa Inna Haule dubu hamsin ta ce gashi ta sayigoro. Ta wuce dakin Indo ta samu Indo nata rusarkuka, ta zauna tana lallashinta ta mika mata dubudari ta ce ta fara yin jari sanna ta tabbata yayanta sun ci gaba da mkrnt. Ta kuma ce mata duk sanda take da matsala taje dafadawa Hajir ko kawunta Ahmed zasu fada mata awaya zata aiko da mata ko nawa ne, kuma karshewatan nan zata da torowa kawunta kudi a fara yimata gini. Indo tayi farin ciki tayi murna matuka. Ta shaidawaHanna cewa yau jinta take kamar a aljanna sbd lkcnguda an 'yanta ta fita daga sahun bayi. Sukadunguma suka fito harda Inna Hauke suka rako suhar bakin mota suna koke-koe suna godiya,Haisam yaja suka yi gaba,A zauren kawu Ahmed aka zazzage akwayin kudiana kasafi ga sunan kowa a jikn takarda da yawantallafin kudin da za'a bashi.." 'yan mata goma shabiyu Hanna ta yiwa kayan daki wasu jari ta basu,duk an mikawa kawu Ahmed ya raba musu. KudinNigeria miliyan biyu Hanna ta bawa kawunta cheek, matarsa duba dari biyu da hamsin suyi jarisu gina sabon gida na suminti, kawu Ahmed yajikamar a mafarki yayin da kuka ya 6arke masa yayigodiya sosai." Haka Hajir ma tasha gdy da kukanfarin ciki." Haka dai Hanna ta zuba kayanta a mota suka shigadireba Shehu shima ya shiga ta tashi mota 'yan uwacunkus a bakin motar ana daga musu hannu sukatafi, farin ciki fal a zuciyar Hanna harma kamar tafisu farin ciki sbd taimakawa danginta data yi sun fitadaga tsantar fatara da rashin da suke ciki. Sun nufi hanyar Babban mutum a janhuriyyarNigeria.K'arfe uku dai dai a kofar gidan iya Salmai tayimusu. Hanna ta shiga gidan da sauri yayin da takekwada sallma waige-waige take taga ta ina iyaSalmai zata fito tayi tsalle ta rumgumeta." Wada tagani a bakin kofar dakin a tsaye yana da damuwa."Hanna ta karasa gareshi cikin sanyin jikida dimuwa ta ce "Wada lafiya, ina iya Salmaintake?" Wada karka ce min iya ta rasu." "Yayin da ta fara hawaye." Wada ya ce "Bata rasuba gata nan a zaune a daki tana kuka tun jiya dayamma taki ci taki sha." Hanna ta fada cikin dakinda sauri ta iske iya Salmai tayi tagumi tana kukatana ganin Hanna sai ta sake tsala kuka. Hanna ta c"iya lafiya meya faru?" Wafa ya shigo ya zauba ya ce "Bansan takamaimaimeke damunta ba jiya da rana ita wani mu2m sukaje wani gari ni dai bata fadamun sunan garin dasuka je ba sai na ganta ta dawo da yamma Zaharaddeen Shomar Whatspp 08168575100 GANGARJIKINSA NA AURA 3 Part 4 Posted by ANaM Dorayi on 06:27 PM, 30-Apr-15 Under: Gangarjikinsa ta Aura Tana kuka tace min wai yau ido da ido taga mallamhabu mahaifinki har sunyi mgn dashi. Hanna tazabura ta daka tsalle da dafa kirji ta fara ja dabayata fita ta daga dakin taje tsakar gida ta zauna yayinjiriyake daukar ta bata gani sosai, gabnta ya hau faduwa ta tabbata lallai ciwon so ya zautar da iyasalmai har mlm habu ya fara. Yi mata gizau. Haisam ne ya shigo ya tarar da hanna a tsugunneyaje ya tabata yaga tafi dagowa yasa hannu tatasheta tsaye yaga kuka takeyi jikinta gaba1karkarwa yake idonta yaki budewa gaba 1.Ya girgizata ya kiran sunan ta, ta rushe da kuka tarungume shi tace yaya dama ana mutuwa a dawo? Yace ban gane ba.Tace iya salmai na kuka a daki wai jiya taga babanahar sunyi mgn dashi.Haisam yaja hannunta zuwa cikin dakin wurin iyasalmai.Haisam yasa wuya kafin ya lallashi iya salmai ta daina kuka ta fara amsa masa tambayoyin sa.Iya salmai ta bude baki ta fara musu bayani turyanturyan.Tace duk ranar kasuwa ina kai tallar zogale inazama tare da fulani masu sayar da nono.Muna lbr dasu har suke bani lbrn wani mutum bawan Allah wanda yanzu ya zama malaminsu shiyake koya musu karatun salla da basu iya ba saizuwansa garinsu.Suka cemin mutumin basu san takamaimai ko danasalin wanne gari bane don yaki fada.Yayo doguwar suma har an binne shi masu binne shi na juyawa sai su kuma fulanin rigarsu sukakawo gawa kusada wnn kabari sai suka gakabarin yana motsi, sai akace a tona aga ko meyesbd daga dukkan alamu yanzun aka rufe kabarinwata kila bai mutu ba doguwar suma yayi yanzu yafarka. Sun tonawasaiga mutum mai rai bai rasu ba yanasalati, ka garza dashi asibitin Babura wajenwatansa guda bayamgn mlm sule har sanyarsa yasayar yana sayawa mutumin magani.Watansa guda baya magana malam sule harsaniyarsa yasayar yana sayawa mutumin magani. Bayan ansallamesu dagaasibiti ya warke da ragas ya ce sunansa malam Garba ammabazai koma garinsu ba sbd yasan an gama zamanmakokinshiansan ya mutu zasu tsorata suce yayi fatalwa." IyaSalmai tashar6e da hawaye ta ce "Da a raina na kawo ko malam Habune sai na ji ance malam Garba sunansa.Na tambayesu ina ne garin su mutumin sai sukacebai fadi shiko dan wanne gari bane yaki fada sai ya ce yanarokarsu dasu rike shi su taimakeshi shi kuma zai dinga taya su dakiwo zaidinga koya musu krt.Aka gina masa bukkarsa a bayan gidan malamsule. MalamSule ya rike malam Garba tamkar dan uwansa suje kiwo taresuci abinci tare ya koya mana krt da daddare bayankowa yadawo daga kasuwa mutumin yana da kirki."Cikin zumudi Hanna ta ce "Daga nan sa akayiyaya?" Iya Salmai ta ce sai nabar maganar anan na mantada ita sbdzaiyi wuya ace malam Habu ne kuma bance susuffantaminyadda mutumin yake ba na dai tambayesu tanazuwa kasuwa wataran su nunamin shi, suka ce baya zuwa ko inakullumyana cikin riga. Wata rana wani mijin kawata yazoya sameniya ce yau yaje wata riga wajen kanwarsa da takeaure a rigar yaga wani mutum kamarsa daya da Malam Habu,jar natambaye shi yana dawa ko kani a Babban Mutumya ce minbashi da kowa. Sau 3 mijin kawar tawa idan yajerigar yake zuwa ya fadamin irin kamar mutumin da yake ganida malamHabu harta 6aci.Tafiyarsu maganar komai iri daya da malam Habu.Sai jiya nace muje rigar nan inga mutumin nan.Wallah ina zuwa saiga Mallam Habu." Na yanke jiki na fadi saiyazo yatasheni ya ce "Salmai lafiya?"Na sake tabbatarwa shine sai ya ce ina 'yar baba?,"Hanna ta rikke iya Salmai tana kuna tana cewa tashiki kaini gurin Babana In ganshi.Haisam ya rike baki kawai yana kallon ikonAllah sai kabbara yake yana cewa Allahu Akbar.Ya jawo hanna jikinsa yana lallashinta ta kwantarda hnkln ta yau komai dare zasu je su ganshi inshaAllah.Wada yace iya da kin lallaba shi ya dawo garin nan kun taho tare.Iya salami tace nayi2 yazo mu tafi yaki yace kumakada in fadawa kowa na ganshi yace baya son yasake irin rywr da yayi a baya tare da iya Abu da'ya'yanta shi zamansa a rigarnan yafi masa alheri dakwanciyar hnkl, daman hanne yakeji ya aiko a duba halin da take ciki ance 'yan uwan uwarta suntafi da ita niger.Shi kenan hnkln sa a kwance sai dai wani lkc idanya tuna ta zaiyi ta kuka har ya godewa Allah. Hanna ta girgiza kai tace babana kuwa kika ganiiya salmai? Kai bashi bane babana ya mutu,mutuwa 1 ce.Haism yace hanna karki kiyi mmk ikon Allah yawuce hk.Ana samun irin haka mutum yayi doguwar suma a binneshi ashe bai mutu ba, aga kabarin yana motsia tuno kuma mutum ya tashi ya ci gaba da ryw saidai wasu su kan ido ko kansu ya karkace ko bakinsu ya juye.Yana faruwa amma baefi a miliyan 10 baefi a samuirin haka 1 ba, zamuje mu gani Allah yasa shine hanna ki huta da koke-koken nan da kullum kikeyi na rashin mahaifinki.Iya salmai tace shine mana na ganshi har munyimgn dashi. Mlm habu ras yke babu inda ya lahantaa jikin sa.Haisam yace ai ikon Allah ne ba tare da ke mukaji a shirin INDA RANKA KA ba na FREEDOM RADIO akwaimutumin da aka binne shi sau 3 ana tonoshi ashebai mutu ba sukayi hira dashi shima ras yake bainda ya nakasa.hanna ta mike da sauri tana cewa ku taso mujejikinta rawayake kamar ta zama tsuntsuwa ta dira agaban mahaifinta.Haisam ya cewa shehu direba ya zauna shida wadazasuje su dawo.Haisam yana tukawa , hanna na gefensa, iya salmai na baya ta nuna hanya suna tafiya.Sun isa rigar suka iske bakkarsa babu kowa wanibafulatani yana biye da shanunsa suka tambaye shiko ina mlm garba sun leqa bunkarshi bayanan saiyace yanxun nan ya rabo dasu shi da mlm salesuna can kogi shanunsu suna shan ruwa. Ya kwatanta musu inda kogin yake suka nufa.Har suka isa surkukin da mota baza ta shiga basuka fara dabawa da kafa tun daga nan sukahango shanu suna shan ruwa da wasu mutaneguda 2 a zazzaune.Suna karaso wa mutanen nan na juyow sai ga fuskar malm habu tirra mura..fuskar mahaifinta ta sake gani, ta fada atsorace baba kaine kuwa? Ya matsa hawaye yace'yar baba nine.Suka rike juna sai kuka suke tamkar ransu zai fita.Yayin da farin ciki tamkar ya halakasu.Wohoho hasko minute zukatan wadannan bayin Allah.Uba da yarsa masu tsantsar son juna da shakuwa.Hanna tace baba kai ne uwata kaine ubana kanaraye a duniyar nan baka mutu ba kaki nemana aisai kazo in ganka kayimin bayani inya so sai kacekar in fadawa kowa. Mlm habu yace yi hkr 'yar baba da ace haka kawainazo miki tsorata zakiyi. Ko kuma ma ki rasa hnklnku bansan ta ina zan baiyana kai na gareku ba, dadai akace min kin bar hannu iya abu hakika nasankin fita daga kangi.Suka karasa cikin bukkasa inda suka zazzauna har mlm sule.Mlm habu ya zaiyane musu lbr kamar yadda fulaninnan suka gayawa iya salmai.Hanna ta bawa babanta lbrn halin rywr ta har zuwarana irin ta yau ya dinga hawaye daga karrshe yayihamdala ya mikawa haisam hannu suka gaisa yana ta shi masa albarka.Daga karshe hanna da haisam sunyi sunyi , juyindny nan akan yazo su tafi dashi kno yakikasancewar hanna tasan yana matukar son yajekasa mai tsarki wato makka sai tace baba makka fazamu wuce da kai. Tana ambaton makka sai yace indai makka ce zanjekunga sai inyi zamana acan in dinga ibada harAllah ya dauki raina, kujeku gama shirye shiryenku kuzo ku dauke ni ku kaini. Allah ya shi. Mukualbarka. Hanna ta nunawa haism ya tafi kawai yabarta ita zata zauna anan da babanta tunda bazai yarda ya bisu ba su tafi dashi ba. Dakyar haisam ,baba habu, mlm sule da iya salmai suka lallashe tata tashi suka tafi tana rusa kuka ita a wajenbabanta zata zauna. Ta bisu bisa sharadin zasujebabban mutum su kwana washegari in zasu tafizsu sake biyowa ta ganshi snn su wuce kazaure sai su wuce kano kuma duk bayan sati zata dingazuwa tana ganin mahaifinta.suna tahowa. Motahanna ta ware ta murnakamar zta zuba ruwa a kasa tasha. Taji zcyrta wsaikamar zata zuba a ksa tasha. Taji zuciyrta wasaitamkar bata taba jin bacin rai a rywr ta ba,haism yajiwani sabon farinciki sbd hannarsa nomore cry.Suna shiga babban mutum suka bullo ta kafar gidan iya abu har sun wuce hanna ta cewahaisanya dawo baya zata shiga ta gaishe da iya abu.Da farko haisam. Yaki sida iya salmai tasabaki snnya bar hanna, tace ya taho su shiga tare sukadunguma. Su duka da iya salmaicikin gidan.Suna shiga tsakar gidan suka ji yiim.a fuskarsu an watso musu tsummokarai.Wasu mata ne guda 2. Sun damko wata tsohuwazasu yi waje daita. Hanna ta jawo tsohuwar dagahannn matan tace ku lfy ina zaku kai ta, me tayimuku? Haisam ya tashi tsohuwar zaune yace iyamai ya faru tace ku taimakeni bayin Allah wadannaan mugayen matan zasu kashe ni wuyasuke bani.Hanna ta matso kusa tace ke wacece, kuma meyehadinki da su? Tsohuwar tace sunna Abuwa dagdana ne muka sayar yanzu kuma haya nake a cikiban biya kudin hy ba shine zasu kore ni sai hanna tace iyabu kece? Tce nice wacece nke gani kamarhanne. Hanna tace nice,ikon Allah iya bu kece kikazama haka, meya same ki a ido 1ya tsiyaye? Gakafrki 1 ma ta kumbura kamar jarka ciwon kafakike yi? Iya abu ta rushe da kuka, haisam yayimurmushi yace wai yanzu abun ce ta zama haka? Iya salmai tace abu ai tayi kyan gani tun watasadaka mai tsoka da wani mai kudi ya basu dubu 33 ita da abokin bararta ta alh bilya, kunsan kuturtartasa ta baiyana, matan da 'ya'yan duk sun watsekudi babu. Itam abu duk 'ya'yan nata sun zamayan iska matan da mazan, sun sayr da gidan uban yanzu hak haya take dn basu da gidan zama.Matan gdan suka ce sun sayar man da gida mukajitausaayinta muka sakata a dki 1 hay gashi yu wata2 bta biya mu ba 'ya'yan nata yan daba basujesunyo dabar ba sun biya mata.Wlh yau baza ta kwana a dakin nan ba saidai in ta shiga cikin rumbun nan mai gidan turuwa. Hannata bude baki zata roki matan iya salmai ta katse tatace 'yar baba barta ta kwana a rumbun tururuwarko kwana 1 ne taji idan da dadi,kin manta ranar daita da abokin bararta Alh bilya sukayi miki watsi dakayanki suka ce ki koma rumbu. Hisam yace haka akayi, ai kin bani lbrn yadda kuka yi, ta kwana kosau 1 ne taji.Iya abu ta rushe da kuka tana cewa yanzu yayaza'ayi mutum dan adam ace ya shiga wnn rumbummai tururuwa ya kwana.Iya salmai na kwasar kayan iya abu tana watsawa cikin rumbum tana cewa kwana 1 kawai zaki yikafin hanne tyi tnn zata samarmiki ki dinga kwana.Hanna taji hawayen tausayi ya zubomata tafitakofar gida tana hawaye.Haisam da iya salmai kuwa suna can suna lallashiniya abu tayi hkr ta kwana a gidan turuwar zuwa gobe. Iya abu ta rarrafa ta shiga rumbun tana rusakuka ta cewa duniya ta juya min baya yauna shiga3 na lalace. Haisaam da iya salmai suka fito kofrgida suka sami hanna suna tsaye da musbah dangidan iya abu.Kaca 2 da shi tmkar mahaukaci talauci tsantsa. Hnna ta gigiza kai tace musbah ya haka? Ya fasheda kuka yafara zaiyanawa hanna irin halin da sukeciki talauci da hau dabala'in da yake ta bibiyarsu yabata lbrn cewar sunyi aure sun kai matansu gidansuna zaune da iya abu.Iya abu ta fara yi musu masifa tana so ta gallaza musu su kuwa suka bijire mata, har wata rana sukatsiyayar mata da ido 1 daga karshe ma suka ficesuka fasa auran.Mu kum a tsakaninmu muka dinga fada akangidan,Matan su mahajana sun zama karuwai suma sukace nan gidan zasu dinga kawo maza mu kuma mukaki yadda akayi ta rigima daga karshe sai gidan akasayar muka raba kudin ba tare da iya abu ta sani badukmuka watse, yanzu sai tayi bara snn ta biyakudin haya. Ga wani ciwon kafa, kafarta takumbura kamar bokiti komai ya cakude mana. Hanna ta share hawaye tace a gidan iya salmai zankwana gobe dasafe ka tattaro min kanku kuzo kusameni kafin na tafi.Ya rakasu har mota yana soshe soshe yace tohanne bani na kashewa da daddare mana iyasalmai tace zai sha wiwi dare kenan. Hanna taciro 2k ta bashi tace musbak karka sha wani abunmaye kaci abinci ka sayawa mahaifiyarka abinci kakaimata.Ya dinga gdy da farin ciki.Har zasu shiga mota sai ga Alh bilya ya taho hannatace dasu haisam ga alh bilya ya taho hanna tace dasu haisam ga alh bilya bari na bashi sadaka takarsa wajensa ta zuba masa dubu 5 a kwananbararsa tace alh ga sadaka. Yace nagode Allah yakarba.Iya salmai ta matso kusa dashi tace hanne ce'yar gidan mlm habu, budurrwarka ta da mai dakinhaya.Ya sunkuyar da kai kasa dan kunya.iya salmai tasake cewa ina zakajene? Yace abu na biyowa mujebara ance za'abada sadakar abinci a kofar gidn mi gari iya salmai tace abu tana ciki kaayi sallama arumbun nan mai tururuwa zakaji ta amsa. Hanna tashiga mota cike da tausayinsa, iya salmai ma tazo tashiga, daman haisam yanaciki yan kallan su yagirgiza kai yaja motar suka tafi.A hanya hanna take cewa yanzu tun a dny Allah yake sakayya ba sai an mutu ba ko? Haisam yacekwarai kuwa shiyasa ake son mutum ya dingashirya alheri a rywr sa.Hanna tace Allah sarki yanzu dubi kudi irina alhbilya babu kamarsa a garin nan, dubi isa da mulkida rshin mutunci irin na iya abu yanzu sun zama a bamu dan dago-dago.Iya salmai taci gaba da basu lbrn irin bala'in da iyaabu da 'ya'yan ta suke ciki.Da sassafe sai ga iya abu da 'ya'yanta sun dira agidan iya salmai.Sun iske hanna da iya salmai suna shan koko da kosai bayan sun gaisa sai hanna tabi kowannan suda kallo 1 bayan 1, yamusti da sunan wani kaya.Duk sunyi kaca2 dasu kayan jikinsu dukkan sumatan da mazan, nan fa aka hau koke2. Kallonhanna suke tamkar sun sami hoto sbd kyawun datayi kamar wata gwal. Sai hanna ta shiga yi musu nasihohi tana basu shawarwari akan masukaruwanci, sce2 da shaye2 su dai na abu ne markyau. Takara da cew har da rashin ilimi yakedamunku babu arabi ba boko.Don haka su shiga mkrnt su koyi ktrn kur'ni suyaki jahilci. Daga karshe ta shaida musu zata bar musu kudi awajen iya salmai a hnkl a samu gida mai dakunadayawa a saya musu su koma su zauna su rungumiuwarsu snn suyi aure, tace zata bar musu kudi awajen iya salmai a hnkl a samu gida mai dakuna dayawaa a saya musu su koma su zauna su rungumi uwarsu snn suyi aure, tace zata basu kudi akai iyaabu asibitin kashi na kano ayi mata maganin ciwonkafa snn dukkan su zata basu jari kowa ya samu.tace zata basu kudi akai iyaabu asibitin kashi na kano ayi mata maganin ciwonkafa snn dukkan su zata basu jari kowa ya samusana'ar yi kada su kara barin iya abu tayi bara, saisuka fashe da kuka dukansu suna gdy. Iya abu nakuka tana cewa na shuka tsiya na girbi tsiya, na cuci kai na da 'ya'yana na hana su krt yau ga shisun tashi atutar babu,Hanna ki yafemin abun da nayi miki na yiwamahaifanki Allah ya jikan habi da habu.Iya salmai tace Allahu akbar albarkacin hanne yaumlm hbu ya samu addu'a da dadi ba'a taba yi masa ba. Haisam ne ya shigo ya sume su suna mgnr iyaabu na kwakwazon kuka tana nadama.Ya ce abu yi hkr haka duniya ta gada kaso nakaduniya ta kishi, sharri da jafa'I babu wandabakidora akan hanna ba sbd tana zuwa mkrnt kinbiduk gari kin fadin iskanci take zuwa ba karatu ba a karshe kalmar isknci sai ta dira akan 'ya'yanki matasuna aure ma suka kaso auran suka zama karuwai,Allah ya kiyaye gaba iya abu tace tone2 ma ai abarshi uncle haisam kuyi hkr dai Allah ya baku kubamu amma bala-n duniya wannene ban gani ba,Sakayya babu wcce Allah bai nunamin ba nida'ya'yana tun bayan tfyr hanne ban hutaba, zcy tabata hutaba saibaakinciki kala2. Daga karshe iyaabu da 'ya'yanta suka tafi da kudin da hannataraba musu suna gdy.Hnna da iya salmai da wada suka zauna suna lissafi, hanna ta bayar da kudin gidan da za'a kaaiwamaigari a sayawa su iya abu.Sannan ta dauko kudi mai yawa ta bawa iya salmaitace nata ne ta zauna a gida ta dinga cin kaza daabinci mai dadi tadaina zuwa kasuwa talla, sati nasama za'ayi bikin wada ta bada kudin komai wanda za'a bukata na hidimar bikin.Ta shaidawa iya salmai cewar nan da 'yan watanniza'a gma gina gidaje zata zo ta dauketa ita da wadada matarsa su kaura kano, katafariyar supermarket zata bude shine takeson wda ya zaunamata a kantin yana kula da wajen. Murna tasa iya salmai kuka sai juya makudan kudinda hanna ta basu takeyi tana ta gdy. Haisam da hanna da direbansu sun fito dagababban mutum sai sukanufi rigar damlm habuyake, sun iske shi bai fita kiwo ba yana jiranisowarsu.Bayan sun gaisa haisam yayi masa bayani nan dasati 3 za'a gama biza zasu zo su dauke shi su tafi makka.Sai farinciki ya rufe mlm habu kudi mai yawa sukjibge masa, hannasai zrowa take tana tulewa agabans shi kuma hanata yake yana cewa 'yar babakudin sun isa haka mai zan saya a rigr nan dawadannan makudan kudi. Shimamlm sule sun shiga har gdansa sun rabamusu kudi shi da matansa sai gdy suke sunamurna.Aka hadu a gidan akayi ta hira har har hira tayi hirahanna ta gane ashe mlm sule kanin mlm sale netsohon daya bata abin busa a wajen kiwo tun tan yrny.Aka rakata gidan marigayi mlm sale tayiwa iyalansaalheri mai yawa.Dakyar haisam ya banbaro hanna daga rigar nan,bada son ranta ba ta baro mahifinta.'Yan rigr suka fito kusan gaba daynsu wahjen motar su hanna suna daga musu hannu. Shehu yajmotar suka tafi. Hanna zata fara hawaye sbd zatatafi ta bar mahaifinta sai taga hasam yana harararta,ya tsreta da ido baya ko kirfatwa sai ta wayance tafasa yin kukan tahau yi masa hira, haisam yayimurmushi yace hanna kuka sunanki daga yau. Hanna ta kwanto a jikinsa ta kashe murya tacekukan farinciki zanyi yaya, daka kbarni nayi, kadanfa xan danyi hawaye daya 2 shikenan sai inyi shiru.Suka kyalkyle da dry dukkansu.Haisam yace kinyi digiri a kuka har kaiyadewa kikeyi kenan.basu tsaya a ko ina ba sai a garin kzaure kofargidan uwar biyu. Suka iske ta a tskr gida tana sakindaanwaken siyarwa.Ciwon kafa ya hana ta aiki a mkrnt sai a gida takesiyar da binci kala2 na sfe daban na rana daban nadare daban. Uwarbiyu ta bude baki tana mmkn ganin haisam dahanna.Haisam yayi dry yace uwarbiyu hanna matata ce,munzo mu gaisheki ne.tayi hawye tace har babbanmutum naje neman hanna da. Naji ance mahaifinkiya rasu inyi miki ta'aziyya, inga yaya zamanki yake da iya abu inda hali in daukoki kizomu zauna tare,sai aka ce mun kin koma niger.Hanna tace Allah sarki uwata ta kaina nima ina tnnninki kullum.Ta shimfida musu tabarma a gindin wata bishiyamai iska a tsakar gidanta, ta zubo musu ruwa da danwake ta kawo musu snn tazo ta zauna sukagaisa.Bayan sun gaisa sai hanna ta kwashe lbrnmahaifinta ta fadawa uwarbiyu cewar bai rasu bayan nan da ransa. Uwar biyu tayi murna ta tayahnna murna matuka. Haisam ya dubi agogon dake daure a hannunsayace yanzu 12:30 a kano nakeso muyi sallarazahaar muci abinci a gurguje mukazo mu gaisheki, snn idan ba zaki damu ba hanna tana so tazo tadaukeki ki koma kano da zama tare da ita ki barwahalhallunnan. Yanzu haka tasa a gina muku gida a kusa da nata ki koma ke da iya salmai. Uwarbiyuta fashe da kukan murna, kudi dumus taga hannata debo daga jakarta ta ajiye mata a gaba tayi tagdy ta rako su har wajen mota sukaa shiga sukatafi. Suna isa jano basu tsaya a ko ina ba sai a filin jirginsama haisam ya cewa shehu direba ya tfi gida damotar zasu dawo.Bayn sun sayi tikiti sukayi salla sukaci binci. Filinjirgin. Sun isa abj da yamma, direban ofis dinhaisam yazo yadaukesu wato wajen sayar da motocinsa.Kai tsye ya wuce dasu katafaren hotel dinnan watosheraton hotel.Hakika wnn hutu ya ywa masoya nan 2 dadi fiyedana ksashen wajen da sukaje.Sbd hnkln hanna a kwance yake, sai farin ciki ya rufeta idan ta tunamhifinta nanan a raye bai mutuba har tsalle take akn gado tadiro ksa ta fada kanhaisam tana murna.Haisam sai ya zauna yana kallonta kawi yanamurmushi domin farincikinta shine frin cikinsa.Da yamma suna saukowa wajen swimming pool suyi ta wanka da safe kuma sai direban ofishinhaisam yazo ya duke su suyi ta yawo a cikin gariwaje2 na hutawa da waje ciye2 makulshe, gidjen'yan uwnsa da bokan arziki dun sun zazzaga hkake ta bawa hanna kyututtuka.$sunje wjen sayarda motocin haisam wajen ya kawata ga motoci galla galla.kamar da wasa hanna ta zabarwa mahaifintawata galleliyar mota tace idan ya dawo daga saudiazata bashi, maimakon tayi gdy haisam ne yakemata gdy sbd yaji dadi sosai yau hanna ta tambayeshi abinsa.Kwanan su 8 a abj snn suka hau jirgi suka dawo kano.A daren da suka dawo ramlah zata haihu.Haisam da hanna suka rakata sibiti, ta haifozukekiyar 'yarta mai kama da ubanta sak.Bayan kwana 2 haisam ya tambayi ramlah wanesuna za'a sawa 'yar, abin mmk sai tace asa mata sunan hanna. Hanna tayi farinciki matuka gatajininta ya hadu da 'yar barci ne kawai yake rabohanna daha dakin ramlah wjen 'yar jaririya.ranar suna anyi bidiri naira ta sha kashi, an kashenaira, an lika naira.Taron mata kuwa harda wanda ba'a gayyace su ba. Kasancewar ramlah yanzu ta zama mai jama'a anata sanarwa a redio sai jama'a masu sauraronshirinta suka nemo inda take suna zuwa tayatamurna.Saboda hidimomin suna Hanna d Haisam basusamu dama sunje sunga Malam Habu a cikin satinnan ba, sai sati na sama Haisam ya fara cuku-cukunnemar bizar tafiya Makkah. Ya ba Hanna hkr ta bariin an samu bizar tafiya sai suje su dauko shi su wuce. Suna cin abinci suna hira suka sanarwa daRamla halin dake ciki cewar mahaifin Hanna bairasu ba, tayi mmk kwarai ta taya hanna murnasosai, sun shaida mata nan da sati mai zuwa zasu jesu dauko shi su kai shi Saudiya.Haisam da Hanna sunje gidansu Haisam sunshaidawa Alhj da Hjyr Haisam lbrn mahaifin Hanna,d farko mahaifin Haisam d dry ya tuntsire sbd lbrnyayi masa kama d tatsuniya, mahaifiyar Haisam cemusu tayi yaushe muka zama kakannin ku kukemana wasan kaka?"Sai da suka ga d gaske suke har da rantsuwaHaisam yake ya shaida musu zasu je su dauko shisati mai zuwa su raka shi Saudia don ya ce ba zaibiyo su yana zauna anan ba, sun sha mmk sun tayaHanna murna kwarai da gaske."Bayan komai d komai na tafiya ya kammala Haisamd Hanna suka shirya suka nufi rigar da Malam Habuyake suna isa baba 6ata lkc mai yawa suka daukoshi suka taho dashi Kano.Malam Habu ya sha mmk ganin gidan da Hanna yabude baki kawai yana kallon kayan alatu, a 6angaren Hanna aka sauke shi a dakin kasa.Ramla tazo ta gaishe shi sai da fuskarta ta fadomasa arai, ya hangota lkcn da tazo taci masamutunci akan Hanna ta rabu da Haisma, ya jinjina aransa ya ce rayuwa kenan yau gata a durkushe agabansa tana gaishe shi cikin girmamawa.Ya kar6i 'yarta yayi mata addu'a daga karshe yanuna farin cikinsa da aka sa sunan Hanna. Da daddare mahaifin Haisam suka suka gaishe shisuka kawo masa farfesun dagwalan kaji da juiceskala-kala. Bayan zuwansa da kwana 3 suka nufikasa mai tsarki. Kwannan su Hanna 10 a makka. Bayan sun tabbatasun samarwa mallam Gabu gidan zama wadataccekudi mai dimbin yawa wanda zai ishe shi ci da shada sutura sun daukar masa ma'aikaci daya da zaidinga kuka da shi, wankin kayansa da kuma rakashi duk inda zai je kamar,,, Madina ko Jedda duk dai inda yake so ya je. Mallam Habu yayi matukar jin dadin da ya bude isoya ganshi cikin wannan kasa mai tsarki ga shi gaKa'aba. Zai je duk inda ya ke so a cikin kasar Makkah babumai kama shi sbd sun yi masa igama ma'anatakarda izinin zama a kasar har lkcn aikin Hajji.Bayan su Hanna sun dawo Nijeriya ba dadewajarabawar Jamb dinsu ta fito kai tsaye suka bataMedeicne sbd points dinta ta cancani idn course dinda yafi Medicine a bata, murna a wajen Haisam abinbaya musultuwa har ya fi Hanna murna. Haisam ya taya ta yin registration, bayanrigestration ba dadewa suka fara lectures. Karatutukuru ta sa a gaba musamman ma idan ta tuna irinyadda krtn Medicine yake da mahimmanci a wajentaimakon al'umma. Tana da burin ta ga tanataimakon talakawa a rayuwarta. Ginin da ake yiwa Hanna yayi nisa, duk da ba akare ginin ba amma zaka san katafaren gim ne maikyan gaske. Shinfidedan masallaci, daya 6angaren makarantarIslamiya ta matan aure da yara ga bandaki nan agefe. Can baya kuma wata kofa ce inka shiga zaka tararda gidaje iri daya guda 2, masu dauke da katafarenfalo da kunanan barci uku-uku kowannensu dabandakinsa a ciki da kicin. Haisam ya sayawa Hanna da Ramla wani katon fili aAhmadu Bello way inda kowacce a cikin kudinta yake gina mata katafaren kanti kamar yadda Hannata ce tana son super market a kusa da nan ake ginamata wani ofis na tallafawa marayun yara. A kusa da shi katafaren kantina biyu ne na Ramla,daya na sayar da kayan Senegal dinkakku (readymade) daya kuma na sayar da takalmin dajakunkuna 'yan waje. HaiRamHannah! HaiRamHannah!!Bayan an gama ginin an kawata shi da fitulu da tilessai akayo odar kaya wasu daga kasar waje wasudaga kamfononin nan kasar.Wada ya gigice a lkcn da Hanna d Haisam sukakaishi katafariyar super market din, anan akace yadinga kula da ma'aikatan wajen yana sa'ido akanyadda ake gudanar da cinikin. Kasancewar yayimkrnt sakandire ya iya krt da rubutu. Hanna ta kara masa da cewa 'yanzu baka san gari ba kumabaka iya mota ba za'a dinga kaika ana dauko ka damotar kantin, nan gaba zan saya maka taka takanka." Wada yana ta murna yana gdy haka Iya Salmai dauwar biyu sunsha koke-koke dn murna suna tagdy." Wada da matarsa Jiddau a gida daya, IyaSalmai da Uwa biyu a gida daya kowacce a dakidaya, daki daya ne babu kowa aka kulle shi. Suci susha suyi wanka a kunna musu kalloshikenan aikinsu suyi ta hira. Wani lkc Iya Salmai tace azo a danno mata lmbr malm Habu a Makkah sugaisa. An huda kofa wacce zata kaika gidansuHanna kullm Hanna sai ta shigo gidan tsofaffin nanta taya su hira bayan ta taso daga mkrnt, gaba dayansu suna cikin tsananin farin ciki da nishadi koba'a gaya maka idan ka kalle su. Hanna taji dadi ta gama jarabawa a lkcn d ake tafiyaaikin hajji don haka ta shaidawa Haisam tana sotaje Makka ita da Uwar biyu da Iya Salmai suje suhadu da mahaifinta suyi Hajji gaba daya don itataimaka masa kada yasha wuya. Haisam ya amsamata da cewa babu komai zaiyi kokari yasa a neno musu biza su dukka gidan ma sai ma sai su tafi, harshi da RamlaDa 'yarta Hanna, da Wada da matarsa da gaba daya'yan aikin gidan mata d maza. Haka kuwa akayi,suka dunguma suka dira a kasa mai tsarki kwatam!Malm Habu ya gansu nnfa murna ta hargitse. Kamaryadda su Hanna suka yi aikin Hajji waccan shekarar cikin sauki haka wannan shekarar ma, motakatuwa da direba aka aikowa Haisam daga gidnambassodor. Bayan an sauko daga arfat lfy, sai suka dinga shigakasuwanni ana ta siyayyar tsaraba. Makudan kudinda Haisam ya rarrabawa dukkaninsu kowa ya yiwa'yan uwansa tsaraba. Kowa yaji dadin tafiyar nansosai da sosai. Haisam da Hanna d Ramla ne suka shiga 6angarenMalam Habu dn su gaishe shi da sassafe.Suna zaune suna 'yar hira saiga uwar biyu da IyaSalmai suma daga dakinsu sun shigo don su gaisheda Alhj Habu aka hadu ana ta hira da wasa dadariya. Hanna ta ce "Baba da kai zamu tafi fa tunda yanzukayi umara sau da yawa ka yi aikin Hajji sai mukoma gida." Alh. Habu ya girgiza kai ya ce "yarbaba ki barini kawai inyi zamana daman ku kadainake dasu a Nigeria kuma gaku nan akai-akaikuna zuwa gara inyi zamana inci gaba da ibadata hr lkcn mutuwa anan." Hanna ta ce "Haba babakaso ka mutu babu aure bayan ga masoyiyarka nanan na jiranka ka dawo ka aureta." Alh Habu ya ceda Hanna ke 'yar baba bana son shakiyanci waceirin masoyiyata, wacce masoyiyata kuma?Gaba daya aka sa dry. Hanna ta ce "Baba har zaka manta tsohuwar matar'yar uwarka, jininka Iya Salmai a tuna baya manababa a koma ayi aure." Haisam ya ce "Baba Hannadai nason ayi tuwona maina ga uwa ga uba, Baba aduba wannan al'amarin."Malam Habu yayi murmushi ya ce "Kaima tayatakake?"Kyale 'yar baba tsokanarmu take yi Salmai dince tace mata tana so ta yi aure?"Iya Saimai sai yanzu tasa baki da murmushi kawai take yi ta ce "Da dai na gama aure tun daga kankaamma yanzu da ke kaine ai bana ce a'a ba.Soyayya ai bata tsufa."Hanna ta rangada gud'a ta ce "Ai an gama dauraaure sadaki kawai zan dauko in biya da Riyad mazan biya kudin Makka. "Uwar biyu tayi dry ta ce "Lallai wannan aure bakuAlh ne don a makka aka kullo shi.Allah ya sanya alheri ya ba da zaman lafiya."Hanna ta ce "Iya uwar biyu ko kema in tuno mikibaya ne?"Ta ce "Ban gane ba?" Hanna ta ce " ko ke ma zaki zama amarya iya salmaiku zama ku biyu a daura dukka rana daya tundagidanku daya tuwona maina kenan."Gaba daya aka kece da dry.Haisam ya ce "Lallai har kin yiwa iya Salmai kishiyatun kafin ta tare." Hanna ta ce "Ai itama tsohowar syy ce tun a lkcn datake kaini gida daga mkrnt t fada mun, ai shimaBaban ya sani, sunso dai-daita ya ce mata masifariya Abu ce kawai zaya hana ya aureta."Iya Salmai tayi caraf taace "ni da za'a yi haka ma danayi murna sbd ni a rayuwata ina son kishiya, bana kyamar kishiya ko Abu aini nasa dole ya aurota."Hanna ta dauko turare tana fesa musu su dukaukun wai amare da angonsu."Wannan abu ya yiwa kowa dadi ba kamar Hanna.Ramla da Haisam sunsha dry har sun godewa Allah.Yanzu Mlm Habu ya yarda zai biyo su su dawo Nigeria.Haisam ya shaida masa an nadashi matsayinlimamin masallacin da Hanna ta gina daman sunasaaka sawa Islamiyyar ABUBUKAR IMAM ISLAMIYYA.Sun dungumo gaba 1 sun dawo nigeria sunadawowa da sati 2 bayan uwarbiyu taje kazaure tashaidawa 'yan uwnta ta dawo daga makka ta rabamasu tsaraba saita shaida musu wnn abun mmkabun murna cewa zata auri mlm Habu babanhanna, Don haka ranar jumu'a 'yan uwan uwar biyuwaliyanta suka zo aka hadu da haisam da 'yanaikin gidan suka taru aka daura auren iya salmai damlm habu bayan an shafa aka daura auren uwarbiyu da mlm habu wnn abu yayi kyau aka rabagoro da alewa aka watse,Don haka ranar jumu'a 'yan uwan uwar biyuwaliyanta suka zo aka hadu da haisam da 'yanaikin gidan suka taru aka daura auren iya salmai damlm habu bayan an shafa aka daura auren uwarbiyu da mlm habu wnn abu yayi kyau aka rabagoro da alewa aka watse. Daya dakin na kulle aka budewa ango habu yashiga gana amarensa a gefe.Ko kofar gida mlm habu bai cika fita ba.Yana gida yana shan Ac yaci kaji yasha juice daabinci kala2 idan lkcn salla yayi yayi taku kadanzuwa masallaci ya shiga yaja jama'a sallah, da daddare kuma ya koyawa maza magidanta krtnalkur'ani mai girma.Mlm habu yayi shar dashi ya girgije duk tsufan yaragu daman ashe wahala tafi tsufan yawa.Haka uwarbiyu da iya salmai sunyi shar kamar basune wandannan tsofafin ba, kayansu kullum iri 1 hanna take dinko musu. Mkrntr islamiyya a hnkl a hnkl ta cika makil dadalibai yara da manya.Kullum da yamma yara ne suke zuwa , ranar asabarba lahadi kuma manyan matan aure suke zuwa dasafe 10-12.Manyan malamai masana alkur'ani da hadisai, kawa'idi, fikihu da dai sauransu daban2 su sukekoyarwa a mkrntr.Ramlah da hanna suma sun shiga mkrntr.Iya slmai da uwar biyu ma ba'a barsu a baya suntashi haikan neman ilimi dan da basu iya komai bayanzu kuwa gashi komai dalla2 suna koya. Matasan yan mata ne suke ta tururuwar zuwawajen ramlah akam matsalolin da suka damesuakan soyayya. Ramlh na kokarin warware masu tahanyar basu shawara, wata tambayar idan sukayimata sai ta sadasu da hanna tana hanin hanna zatafita sanin amsar sbd ta taba crossing irin wnn ryw so zata fita sanin amsar.wani lokaci har haisamyakan taimakawa rmlah wajen amsa wasutambayoyin. aji na musmman ramla da hanna sukaware a mkrntr isamiyya lkcn da babu mkrnt zamada matasa suna wayar musu kai akn mececesoyayya. Duk sanda ramlah take gudanar da shirinta hannace ta farko da tke fara bugo waya ta bada tatagudummawar a gidan radiyo kafin ta fara gudanarda shirinta sai tace fatn alheri ga haisam da hanna. Wata rana hanna ta sako kai zuwa cikin gidaniyayenta ta iske wada yana yiwa tsofaffin nan tsiyayana cewa wai ku yanzu bakwa iya cin abinci saikuna korawa da juice , katan 1 baya yi muku satiguda, ba'afi kwana 5 fa na kawo muku wancankwalin har ya kare, musmman iya salmai ana dauke wuta kafin a tashi inji sai kaji tana subhanaAllahibanason dubu wlh a rywta, koda a babban mutumya kike yi ke da ko wuta bakiji a gidanki ba.Uwar biyu kuwa ita dai a kunna mata sattelite tanakallon tana tsalle akan kujera tana dry,Su baba habu kuwa shi dai asha AC a figi naman kaza.Hanna ta talli keyar wada ya zabuwa ya juya dasauri, sai yaga hanna. Iya salmai tace gara da Allahya kawo ki gashi nan ya zamar damu kamarkakaninsa wai tsiya yake yi mana.Hanna tace wada banason irin haka meye don sun shanye kantan din juice a sti, daga yau katan gomazaka dinga dauko musu daga kanti yan karewa kadauko wasu katan 10.Kake yi musu tsiya inaa kai nan nan matarka taceka kunna mata AC har riga ka cire ka jwo kujeraaka hu ka ballo murfin AC zaka girgideta Allah ya kawoni gidan na nuna makaa inda zaka matsa aremote ka kunna. Wai kai a dole ka nunawaamaryarka kai dan birni ne zaka burgeta.To gsky karka kara yiwa iyayena haka wlh kokayan kantin duka suke zo zansa a kwaso musudon Wa nake sana'ar? Dadi ya kashe tsofaffin nan saka hau shiwa hanna albarka. Allah ya albarkaci sana'ar hanna a shekara ta sakebude wata super market dan a zoo rd komai hannatasawa hannu na kasuwanci sai kaga kamarfarashi yana ta hauhawa riba tsibubu Allah ya dubizuciyar hanna yana ta buda mata ita kuwa bat gjyda bayarwa ga iyayenta da 'yanuwanta talakawa na niger dana babban mutum da duk al'ummarannabi da suke neman taimako.Yara da dama hanna ta dauki nauyin karatunsu,da yawa ta dau nauyin yi musu aure da yawa tabiya musu makka.Wata rana haisam ya dawo daga wajenhidimominsa da yamma kai tsaye bangaransa ya nufa don ya watsa ruwa yaji sanyi a jiknsa kafin yafito lambun da yake zama yayi hira da matansakullum da yamma.Abun mmk sai yake jiyo ana yin wata busa maidadin gaske wacce tayi masa kama da wata busada yake matukar so a rywr sa. Yayi sauri ya bude labulan windon dakin sa ya lekasashan da busar ke tashi, sai ya hango hannazaune cikin lambu tana busa abin busarta.Cikin sauri ya fada bandaki ya watsa ruwa bayanya shirya ya fito ya nufi cikin lambu inda hannatake. Ya lallabo ta bayanta ba tare data sani ba, ya tsayacak kusan minti 10 yana sauraranta , ya kare matakallo tsaf wuyanta ya ganta sanye da tsakiyoyinnan nata.Ya zagayo ya durkusa a gabanta yana kallon dige- digen da tayi da kwalli a fuskarta, ta dube shi tayi murmushi ta sunkuyar da kai kasa.Haisan yace lallai yau kin tuna baya kuma kin sosomin wani abu mai muhimmanci da yake cikinkundin tahirin rywta. Su duka suakyi dariya.Haisam ya mike tsaye ya jawo wata kujera ya zaunayacr cigba da busrki kuma kiyimin wakar ina sauraran ki hannata mike tsaye ta kara tsukedanmararta ta kugu snn ta koma ta. Zauna su dukasuka kwashe da dariya, ta kaikace ta fara busa tanarero wakar kiwo kamar yadda takeyi masa da.Haisam yayi shiru yana kallonta yayin dazuciyarsata harba can ta tunomasa baya wto ranar da aka fara kawo hanna mkrnt, da bayan rabuwarsda ita, da haln day shiga bayan rabuwrsu da irinbusar da yakeyi idan tnn ninta yayi masa yawa.Bai ankara ba sai ya ga hannatana hawaye itamababu abindataketunawa sai lkcn da mlm suleyabata wnn abun busar da kuma lkcn da haisam yake sata tayimasa busa.Hanna takifakaiakan cinyars ta saka kuka, ya miketsaye ya jawota jikins ya rungumeta sai shimakwalla ta far zubow dg idanuwansa.Ya laluba damarar da tayi a kugunt yace hannameye wnn nakejia kugunki kamar maciji? Tace ba maciji bane mayafina ne, suka kwashe da dry,haisam yasa hannu a aljihunsaya ciro wni abu adaure a bakr leda ya mikawa hanna, takarba cikinsauri takwance ta duba, saitga wata 'yar karamarrigar nono mai kyau.Ta dubi haism alamar bata gane ba, tace wnn fa? Yace kara kallonta di sosai ki Tuna baya, hanna tayishiru tana. Tnn, saihaism yace tuno ke da nusaibada rauda a wajan mai kanti a mkrtn? Tce laa shinekake ajiye da ita har yanzu.Haism yace ai duk wani abu dya shfeki hnna banamantawa dashi sbd muhimmancinki a rywta. Sita rungumeshi sukakoma suka zauna, sukaci gaba dabusa abin busar tare. Kwanci tashi hanna tayi nis. Kartun likita. (Medicine)sun gama shekaru 3 a BUK an turasu teachinghospital na Aminu kano don yin clinicals, sai yanzuhanna tasami ciki. Wai wai zo kuga tarairaya amurna wajen baba haisam.Duk mutuncin nusaiba da yake gani fur ya hana hanna taje ta raka ta hada-hadar kanfen din zabe,sunaa sosu zarce takarar gwanna.Yace shi dai saiind karfinsa ya kare amma hannabazi barta ba sbd dan cikin zai wahala da itakantaa. Zabe ya doso haisan yayi iya kokarinsawajen taya mai girma gwamna yakin neman zabe. Kasancewar haisam shine kano, yasan 'yan kano,yana son kanawa, kanawa suna sonsa shidahanna da ramlah sbd irin gudunmawar da sukebwa kanawa, kanwa sun ams kiran haisam sunsake zabar mijin nusaiba a matsayin gwamnankano karo na 2. Mai giram gwamna da kansa yajinjinawa haisam ya kudiri niyyar saiya linkwahaisam tara ta arziki, fiye da yadda haisam yayimasa.Haka kuwa akayisaidai kwangila mai tsoka batataso ba amma haisam yake bawa ta dariruwanmiliyoyi kuma a biyashi da zara ya gama, haisam kano kenan , arziki ya dada bunkasa yanzu haisamyaso yafi mahifnsa kudi dan yafi yayansa habibkudi shine ma yake basu kudi.Hanna ta haifi santalelen danta kyakykyawamai kama da babansa amma ya dauko farar fataruwarsa, hanna tace asa masa sunan babantabubukar ana kiransa da walid.Bayan haihuwar walid da wata 3 ramlh tahaifi da namiji shima mai kama da babansa aka saka masasunan mahifinta shitu ake kiransa khalil.Hanna ta tashi tukuru tana ta karatu bata damatsala wajen rainon walid tunda ga iya salmai nanda uwar 2 sun rike mata shi, nono ne kawai taakezagayowa ta bashi takomaa karatu har ya isa yaye ta yayeshi.Tafitfyhnn ta gama karatun likita da bautar kasa, tasake haifar 'yan biyu mace da namiji masu kama dahanna sak.........Hanna ta gama karatun likita da bautar kasa, tasake haifar 'yan biyu mace da namiji masu kama dahanna sak, hanna taroki haisam da asa mususunan haisam da ramlah da gudu ya mincewabakatarta, hai Ran hannah kenan, tubarkallaalhmdl, iyali sun hadu gida yayi albarka 'yan dugul dugul yara zaka iske a farfajiyar gidan suna ta gujegujensu haism na tsakiyarsu yana tayasu ball. Drhanna haisam abubakar ta. Cika burinta ta zamacikekkiyar likita ta sami damar ta taimakawaal'umma ta far iki a Aminu kano sai taga gwra takoma karatu ta karantobangaren mata wato (gaenea) A B U zaria tayi karatun shekara 4 a indata zama consultant gyanea doctor, abunda haisamya fara yi shine yabude mata asibiti su suke kuladamarasa lfy a asibitin.Mi girmanusaiba dai suna nan suna ta siysa tafi tfytakarar shugaban kasa mai gidanta yaa tsaya. Haisam dai na nan na taya su yakin neman zabe.Allah cikin ikon sa y lashe zaben shgabancin kasarnig, nusaiba a matsayin first lady. Mukami mai tsojata zabarwa kawarta hanna, guest wat? Ministerlafiya tasa mai gidanta ya nada DR hanna haisamabubakar imam ('yar baba) an duba cancanta hanna tacancanci a bata.Haisam kuma aka bashi jakadan nigeria dake kasaramerica (ambassardo of U S A). Hanna baza ta iyakaura america gaba daya ba sbd aikinta,hakaramlah ma bata so ta tafi tabar aikinta na gidanrediyon data keyi. Gashi har haisam da hanna da ita ramlah sunakokarin bude radio nasu na kansu mai sun Hai RamHannah radio station.Ka-ka-ka-ka to yanxu yaya za'ayi wnn zamankenan haisam na america, hanna tana abj aktafaren gidan gwamnatin da akabata a unguwar ministoci. Ga ramlha a kano tana bude gidanrediyon kanta don watsa shirye shiryenta.Daga karshe shawara da aka shirya itace hisamdaramlah da yaransu duka 5 din wato hanna, wald,khalil, haisam da ralmah duuka zasu koma americada karatun yaran gaba 1. Snn za'a bude gidan radiyo a zuba kwararun ma'aikata suci gaba dafadakar da al'umma snn duksati kamar yaddaramlah ta saba gudanar da shirinta. Zata vigaba dagudanar wa ammata hanyar wayar tangarahu za'adinga jonata da gidn radiyon amma fa wnn wayartangarahun tr akejin murya hakakuma take jin tambayoyin da akeyimata take amsawa. Wanilokaci kuma ana jinta a radiyo muryar america, idantaje london kuma ana hira da ita a BBC london.Ita dai burinta ta fadakar da mata akansoyayya dazamantakewar aure duk mahakurci yana tare dasamu itama ta shiga mkrnt a america tan yin masters akan mass com.Ci gab wai bera akan cinyar mage yan kallontalabijin da remote a hannunsa yana matsawa injiwata mai iya mgn.Gaba daya gidan haisam kacokan an mallakawamlm habu kyauta shi da matansa. Iya salama abangaren hanna iya uwar biyu a bangaren ramlah mlm habu shine maigida a bangaren uncle haisam.Masu gadi damasu bawa fulawa ruwa da masu dafabinci da direba duk sunci gaba da aiki a karkashinmlm habu yana biyansu da dimbin. Kudin da 'yarbaba take jubgo masa. Hakika mlm habu ko da alahira ya samu haka lallai ya samu rahama, irin wnna daula abin sai wanda ya gani sai ma kunhango shi cikin jibgigiyar mota mai aC ana tukashiya kame owners yasha jibga jibgan kaya naalfarma, wayyo ba a fidda rai da rahamar ubangjiji.Raban mutum gudu yke yazo ya same shi fiye dayadda mutum yake nemansa. Allah kayi mana arziki ta hanyar halak amin. Ku haskomin iya abu an guntike mata kafa 1 aasibitin da sandina 2 take dogarawa. A yu dayammaitaa da 'ya'yanta duka suka dira a kofargidan hanna da kwantance da tambaya suka ganogidan da kyar masu gadi suka barsu suka shigaciki suna shigowa sukaiske mlm habu da matansa 2 a zaune akan katuwar darduma sun shan kyanmarmari iri2. Nan kagagigicewa da razana a wajeniya aabu da 'ya'yanta a guje suka ruga ba tare dasun san kofar fita ba.Sandunan iya bu suka zube ksagashi idon 1 netake dan kyallarawa. Ta fadi fuk a kasa tana ihu tana kururuwa wai yaugata a lahira a gidan matattu ga mlm habu ga uwar2 da iya salmai ashe sama su salmai duk sun mutu,yau gata a gidansu na laahira azo afita da ita dagakiyama.Kuzo kuga dry harda faduwa a wajan mlm habu da matansa, bayan dryr da taci karfin su ta lafamlmhabu ya kwallawa mai gadi kira yace ya shiga cikinlungunan gidan ya harhado kanmutanan nan dasuka ruga aace suzo ba fatalwa suka gani bamutane ne. Iya salmai ce ta taso tazo wajen iya abutaake darkushe tana kururuwa ta fara yi mata bayani akan ta kwantar da hnkln ta duniya takecikin mutane 'yan uwanta ba matattuba. Bayan duk n hado kansu sunzosun zauna agabanmlm habu gaba dayan su a firgice suke kamar kacekule suce cas, is makerketa suke musamman mamatan sunfi tsorta.Mlm habu yayi gyaran murya, yayi bismillah, yayihamdala snn ya dora musu da bayani ya baus lbr kakaf aabinda ya faru dashi tun dag ranar ya akakai shi kabari har rana irin ta yau, ya shaiida musuya auri iya salmai da uwar biyu. Sai duk suka dukuka suna bayyan rashin jin dadinsu akan baindayayi musu na rashin damuwa dasu koda wasahanna bata taba fadamusu ba kuma tana zuwa garin, saidai suji a gari aana fadin wai wai mlmhabu bai rasu ba ana ganinsa a gidan hanneammasu basu yadda ba sun dauka zancen 'yan gari nedon ba'a mutuwa a dawo ashe da gaske ne. Mlmhabu yayi murmushi yace kuyi hkr nina gargadihnne karta fada muku, mma kada kuga laifinta sbd. Cikin ku bbu wanda n tafi na bari yanakaramidukkanku na ciyar daku, na shayr daku, na tifatardaku, na saka ku mkrnt kuna gidan mzjenkusanda na barku fan haka nsan bani nuyin kowa akaina.Abu kuwa tuni kinyr dani, bola ma ta fini daraja,kin gaji kinfi son in mutu ki huta da wahala daninima har nazonafi son haka, yayanki gaba dya sunrainani kamar ba nine na haifesu ba ban isa inasaku ba, ban isa in hanaku ba sbd uwrkutanunamuku bani da amfani. Bakin cikin ryw da wulakanci babu wanda bamugani ba ni da marainiyar yata 'yar baba.Na samu lbrn irin rashin mutuncin daku kadingayiwa 'yrbaba tun daga wajan raban gadosaidai ta fitadaga dakin ta koma runbu saida akabiyamata kudin haya, tazo ta rasa mai bata abinci duk gaarin sai salmai itama da takeci daa kyar.Abu yanzu wa duniya ta waya? Duk abinda kikashuka shi kike girba,Nasha wuya ainun azamana daku naga bakincikinaga rashin mutunci kala kala, haka mahaifiyarhanne habi har ta koma gamahalaccinta tana shan azabarki abu bare hanne babu wurar da bata sh badan da wuya bata kisa da tuni tamutu .Ba gori ba, yanzu gidan da kuke zaune wacece tasiya muku? Kafarki data fara rubewa waye ya biyamiki kudin asibiti aka cre? Bara dakikeyi waye yahani bara ya baki jari ke da 'ya'yanki? Amsr ita ce 'yar baba ita tamuku duk wnn.Allah ya yiwa 'yar baba albarka akwaita da tausayita danne duk. Abin da kukayi mata ta saka mukuda alheri. Yanzu katafaran asibiti tasa ana ginawa agarin babban mutum wa gareta a garin yanzu inbakuba? Ta ce min baba nasaa gina masalaci da mkrntr islamiya a babbanmutum za'a gina ajin yra'yan mata matasa da tsofaffi mata da maza sbdtsofaffi irin su iya abu su samu su koyi krtn salla.Asibiti kumada angama ginin zata zubamagunguna da gadajen kunciya kyauta sbdtalakwa. Hanne tsa shigabar kasa yasa a ginamuku titina ga ruwan fanfo da wutar lamtarki duk n bakuadalilinta, badan ita ba dawa zai tun da wani kauyewaishi babanmutum.Ynzu ta taimakeku a lkcn da kuke neman taimakobakamar ydda dukkaninku 'yan grin kukawulakanta ta kuka ki taimakonta a lkcn da take tsananin nemn taimakon ku. Bu ga amfanin bokoga,bokin dakike yadaw a gari, kina shela kinacewa yawan iskanci nake kai ta ba mkrnt ba, danabiye miki da tuni na cireta a bokon tazo ta zaunaagida ta zma kamar 'ya'yanki fa suka ki mkrnt gsunan babu wacce ka fi nunawa dg shigaban kasa sai ministan lfy hanna. Kullum gata ga shuganr ksa gamatarsa. Wani lkc har nusaiba kawarta tace matahnna wai ke ba zaki zauna ki huta ba , kullum kinakauye kina jigilar magani dkayn asibiti. Hanne tacemata hutu bai kamace ni ba nusaiba ta yayasunaneman taimako zcyta , jinin jikina da kuma dukiyata zanyi jihadi sbd Allah iyakar kokarin intaimakawa talakawa domib babu ciwon da yaficiwon talauci wahala.Allahu akbar,ina alfahari da hanna a matsayin 'yata,alummar musulmai suna alfaharida hanna amatsayinta na 'yar uwarsu musulma, 'yannigeria suna alfahari da hanna a amtsayinta na 'yarkasarsu, gwamnatin nigeria tana alfahari da hannaa matsayinta na minister lfy, 'yan niger suna alfaharida hanna a matsayinta na'yar uwarsu, jininsu sbdta gina asibiti a garin Dashi komai kyauta,taginamasallaci da mkrnt islamiya sunana nema sunan mkrntr ABUBAKAR IMAM ISILAMIYA.Yanxun a garin Dashi mace bata fargaba idanmijinta ya rasu ya barta da marayu tasan kotantamababu hanna ta tanadi mata tallafi mai tsoka.Babu abin da iya Abu da 'ya'aynta suke iya cewasai rike baki da girgiza kai suna jinjina wnndaukaka da hanna da mahaifinta. Iya abu ta langwabar da kai ta sharbe hawaye tacenayi kuskure ainun, gara da Allah yasa baka mutuba da ka mutu ina zan shiga da wnn tulin alhakinkadana dauka, ku yafe min.Ta fashe da kuka taci gaba cewa yanzu sai kadaure ka mayar dani dakina ni da 'ya'yana ka rungume mu zauna lfy da kishiyoyina su salmai.Salmai taimakeni kisa bakimlm ya mayar dani nasanki da tausayi kinga daman keki ka hada aurena damlm habu tun farko duk abida nayi miki abayakuskure ne yanzu zamu zauna lfy.Iya salmai ta zabura tace wacce ni? Abu kinfi karfina da dai da bansan halinki ba na jawoki jikinakika cuceni har hauka kika samun dole kka rabanida mijina abin kaunata, shekara 40 bana tare inatajin kaunarsa nayi sallama da aure sai yanxunAllah ya sake hadamu mukayi aure.Yanzu kina nufin in dauko shinkafar bera in zubawa kaina a abinci inci in mutu.Ya abu tasharbe hawaye tace yanzu salmai niceshinkafar berar? Mlm habu yayi murmushi yace abuai kinfi shinkafar bera tsiya saidai a kiraki da bombmai wargaza gari guda, to aini babu yadda za'ayi insake kara zamadake. Rabona da samun kwanciyar hnkl tun ranar dasalmai tasa na auro ki hakban huta ba sai ranr daaka dauke ni daga gidanki zuwa kabarina, tundaaga ranar nake hutawa a rayuwata har rana irinta yau.Kuma ina saka rana har karshen rywta zanci gaba da hutawa.Ina zan saake jajuboki da 'ya'yanki in hjajubawakaina tashin hnkl.Abu ta fashe da kuka , 'ya'yanta ma kuka sukesuna cewa baba yanxun gudunmu kake, yace haryanzu ku 'ya'yana ne kuma ba zan so ku tozarta ba ni ina suturce nayi alkawari zan dinga aikodirebana duk karshen wata yana kai muku kudi dakayan binci amma karku fiye zarga2 zuwa kanohar wani ya bata a hanya ku bari zan dinga yimuku aike.Iya abu ta sake kallon katafaran gidan nan tace babu inda zanje mlm sbd akwai igiyar aurena akanka tunda baka mutu ba.Mlm habu yace to tunda kina kokonto to bari natsnka igiyar kije na swake miki sbd bazan sakezama dake ba har abadaUwar biyu tanisa tace ikon Allah yau naga naci wai ba mlm hbun da kika raina bane? Kike zagi ta uwata uba yana kuka da idanuwansa mai yasa yanzukike sonsa?Mufa ba zamu zauna dake ba abu, yace ku tashikutafi zai ringa mukuaike.Suna zaune suna ta koke2 yarn suna fadin iya abu ke kika jawo mana ga rashin ilimi ga rashin tarbiyaduk biki bamu ba.Mlm habu ya shiga gida ya dauko buhunhunanabinci daga store suka zuba a wata doguwr motakirar bus yace direba ya kaisu babban mutum sukashiga suka tafi. Babu abinda suke sai kallon mlm habu ya zamawani danye shakaf dashi sai kace ba wnn yagulallntsohon nan bane, furfurr gemun nan buzu2 dukbabu an aske yasha farin danyan boyal a jikinsagawani farin gilashi a fuskarsa tsaddde hanna cetasa aka yankar masa a america data kaishi medical check up wanda zai kara masa gani tar,Babu wani ciwo da yake damunsa sai daimagungunn kara lfy da hanna take jubgo musutace suyi ta sha kamar bitamin A da bitamin E nasakwarin ido, karfin kashi da hana zubewar hakora.Lalla tsofaffin nan shar da su tubarkallah,KARSHE**** kusan kowanne weekend a americahanna keyi wajen mijinta, duk sati da aiki yayimaata yawa baza ta samu damar zuwa ba, haisamda yaran duka saisuzo suyi mata weekend danbasu da matsalar jirgi ko babu fasinja jirgi zai daukihannaa ya kaaita americaa. Kudi maasu gida rana sun aiki, lailla nn gaba zasusayi jirgin HAIRAMHANNA sbd zirga2 dagaa nigeriazuwa america.Wnn stin kaayataacciyar liyafa ambassado haisamya hada a america ta anabersary auransa daminister of health DR hanna haism abubukar da uwar gidnsa hj.ramlah haisam shitu.Mai girma shugaban kasan nig da uwar gidansa dadayawa daga kasoshin gwamnati , mahfa hanna,mahaifan haisam, mahaifan ramlah, iyalan gidanyaya habib, amratu da izzidin, kawu ahmada damatarsa hajir, rauda da mijinta hadddun 'yan uwa da abokan arziki duk an gayya cesu su hallaciwannan kayatacciyar liyafa da za'ayi a birinin USjirgi kawai zasu taka su haye kyauta ba tare daneman wata biza ba ko tikitin jirgi an riga anwankesu sbd mai girma shugabn kasa, hakashugaban kasar america Bush yasan da zuwansu. Haisam da hanna sun sami arzikin duniya fiye datnn mutum, duk da bayarwa suke amma tako inasamu suke.Sun mallaki gida a america, saudia, london ballekuma anan nig akwai wasu a abj, lagos, na kanoma baza su kirgu ba, babban mutum da wani a Dashi in take sauka idan taje.Duk wnn daula da hanna take ciki bata wulakantatalakawa taci abinci tare dasu tayi wasa da dariyadasu ta dauko abun duniya kuma ta basu.Hanna ta kara kyau data sami jin dadi kamr ahango jinin jikinta don fara fatarta, gata bata tsufa duk wanda yasanta shekaru 10 a baya idan yaganta yanzu haka zai ganta bata canja ba, sai kyaudata kara. Babu wanda zaiga 'ya'yanta yace ita tahaife su sbd 'yar karama da ita kamar yrny.Talakawan nig sun far yiwa kansu sha'awr haisamya tsaya takarar shugabanci kasarsu su zabe shi sun san zaiyi musu aiki. Ba talakawa kadai bashikansa mai girma shugaban kasr yana cewa haisamya shiryar da zarar ya sauka shi zai gaje shi, hakamanyan 'yan siyasr nig sun yarda da wnn btuu namai girma shugabn kasa.Kowacce safiyar duniyar nan haisam ji yake yana kara son hanna a ransa, itama kuma haka. Haisam,ramla, hanna da 'ya'yansu 5 suna zaune cikin jindadi da kwanciyar hnkl da kaunar juna. Arzikinsuyana ta bunkasa, basu ba ma duk wanda ya rabesuma yayi ban kwana da talauci balle 'yan uwansu najini balle uwa uba mahaifinsu. Mlm habu yayi ban kwana da talauci, kai uwar biyuynzu ta azurta 'yan uwanta da dama balle 'yarta tacikinta.Gidnsu ya zama gidan da kowa yake kawokukansa ake share musu. Mlm habu ya kanjebabban mutum amma wnn karon girmama shi kowa yake yi, gaisuwa har kasa ake zubewa ana yimasa.Iya abu ta dauwama cikin nadama duk sanda tagmlm habu is ta hau kuka tana rokonsa ya auretababu wanda take tsananin so sai shi, yakan bataamsa da cewa akai kasuwa bayaso. Allah sarki hanna bata manta da mkrnt ba sai tayihayar wani katafarn jirgi mai daukaar mutne daaribiyar, ta kawomin tikit guda dari biyar tace narabawa mkrnt masu matukar san zuwa america datsananin san ganinta suma tana gayyatar su wnnhadaddiyar liyafa da za'ayi.ALHAMDULILLAHIKARSHETAKU JAMILA UMAR TANKO (jut) TAREDA ANaM Dorayi whatsapp Zaharaddeen ™Shomar Whatsapp 08168575100