🌈🌈🌈🌈 *ABU_MALEEK* 🌈🌈🌈🌈 *NA* NA'IMA SULAIMAN SARAUTA Nimcyluv 20/11/2021 21/7/1443AH *DEDICATED TO* ALL _ONLINE WTITERS, AL'KAIRIN ALLAH YA KAI MU, ALLAH YAY MAKU LIƊIFI DA KUMA JAGORA UBANGIJI YA KYAUTATA ƘARSHENKU YA YI RIƘO DA HANNAYENKU_ BOOK 1 PAGE 1-2 Edo/ Benin City state Iska mai daɗi ce take Kaɗawa a garin, yayinda da samaniya tai wani kalar gwanin sha'awa, duk da cewa dare ne,Amma hakan bai hana ƙwantaccen hadarin dake ƙasan gajimare baiyana ba. Yayinda gajimaran ke haske yana bada wani ƙara mai nuni da cewa hadarin gab yake da tashi. Musamman yadda garin yay jajir baka jin sautin komai sai na tsuntsaye da kuma sassanyar iskar dake Kaɗawa a garin. Yadda hadarin ke ƙara haɗi da wani bada kalar sauti mai rugugi yana ƙara shaidawa mutanan garin cewa Tabbas ruwan gab yake da sauka, sbd yadda gajimaran yake ta gudu yana haɗa kansa hakan ya data hankalin tsuntsayen dake saman bishiyoy da Flowers damar tashi domin samun mafaka. Yayinda da a gefe guda ƙaramin Yaron wanda bai zai gaza shekara 15 yake tafe cikin sassarfa sbd samun damar shigewa makwancinsa, Gaba ɗaya hankalinsa a tashe yake sbd ruwan da yake jin ya fara sauka, sosai Allah ya ɗarsa masa tsoran saukar ruwan sama. Fararan kayan baccin sa dake manne a farar fatar jikinsa suka ƙara mannewa. Kasancewar su masu tsantsi da kuma sulɓi. Tsayawa yay cak sbd sautin tafiyar da yaji a bayansa, gaba ɗaya a tsorace yeke, domin wannan shine karansa na farko daya fito cikin dare. Juyawa yay yaci gaba da tafiya har ya samu damar cimma shashin nasa yana gab da buɗe ƙofa. Aka sakar masa wani doka a tsakiyar kansa. Ƙara ya saki yana mai dafe da kansa nan da nan kuma jini ya fara gudana ta ƙasan kansa ya shiga sauka saman wuyansa zuwa kafaɗarsa, yayinda idanunsa suke lumshewa, sabida tsananin azaba haɗi da zugi wanda yake ƙara hargitsa masa dukkan tunaninsa, Tabbas da gaske dokan ya shigesa har baya iya gane inda yake. Maimakon ya shige part ɗin nasa sai kawai ya juya ya nufi wani sashin. Gefe guda kuma, wani ƙyakƙyawan Yaro ne Shima wanda bazai wuce 15yrs ɗin ba. Ƙyakƙyawa ne ajin farko, ɗan leƙawa yay yaga da gaske babu kowa duk da cewa bashi da tsoro amma shi ɗin Mutum ne mai son kare martabar sa, ga isa da kuma ikon gaske baya shayin kowa.. Da sauri yabar wajan sabida foot sounds da yaji. Yana mai dafe da kansa dake ɗan zubar da jini ya ƙarasa inda take tsaye, Ganinta a wajan ne kuma yasa gaba ɗaya ya nufi inda take gadan-gadan, ihu tasa amma duk da hakan bai hana shi rapping ɗin ta ba, sabida shi ɗin stubborn ne very stubborn bai ji sam, duk da cewa yana da tsoro. Ganin abinda ya aikata ne kuma yasa cikin sauri ya tashi yana mai naɗe wandonsa yabar wajan yana sakin tattausan Murmushi. *SAHEL* Wani yanki da cikin garin Sahel, San sanin Fulani ne wanda ya daɗe da kafuwa duk da kasancewar duk Fulanin wajan Makiyaya ne, Masu tashi su sauya sheƙa a duk sanda suka so, Gaba ɗaya cikin rugar bukkoki ne da ko wanne waje ga tarin garken shanu da ragona haɗi da raƙoma, Amma gaba ɗaya shanun wajan sunfi ko wacce dabba yawa a cikin garken, Dare ne mai cike da tsoro haɗi da tsantsar fargaba, gaba ɗaya Fulanin rugar sun hana idaniyar su bacci sabida tunanin abinda zai je ya dawo, Gaba ɗaya basu da wata kwanciyar hankali kullum suna rayuwa cikin tsoro da tarin fargaba gaba ɗaya an hanasu kwanciyar hankali da farin ciki, Basu da wata walwala ko kaɗan, Misalin ƙarfe 2:30 ma daran yanar juma'ar kamar a mafarki Fulanin cikin rugar suka fara jiyo saukar bindiga da ƙarar fashewar abu kamar bom, Cikin sauri ko wanne magidanci da kuma samarin rugar suka fara fitowa ɗauke da makamai yawanci kuma bawai makaman arziƙi bane, Duk da yawanci jama'ar Duniya bawai gari ba sunawa Fulani kallan mugwayen mutane marasa tsoran ALLAH, Amma a zahiri kuma ba haka bane, Fulani sam basu ƙaunar tashin hankali sabida sam basu sama da shi ba, Kasancewar gaba ɗaya rayuwar daji suke rayuwa mara ƴanci, Sosai hankalin Fulanin rugar ya tashi sabida kafin su yi wani tunani, Tuni mugwayen mutanan sun ƙaraso cikin rugar suna harbin dukkan wanda suka yi katari da shi, A can gefe guda kuma Wani magidanci ne ya fito daga cikin bukkar sa yana riƙe da hannun matarsa, Wacce take dafe da cikinta wanda ya cika wata 9 a duniya, Cikin sauri yake mata magana suna tsaka da tafiya taji mijin nata ya saki ihu, Da sauri ta juya taga ashe harbinsa akai baki ta buɗe zatai ihu, Yay saurin sanya tafin hannunsa ya toshe mata baki dashi, Cikin fitar rai ya cire wani (GURI) nasa ya damƙawa matar tasa, Yana shirin yin mgn sai Numfashin sa ya ɗauke alamar dai rai yay halinsa, Cikin sauri ta miƙe Idanunta na zubar da waye, a ranta take addu'ar tsira da abinda yake cikinta, A haka ta kawo gaɓar wani kogi, Sabida tashin hankali da yay mata yawa yasa naƙuda ta kamata, nan kuma take ta samu nasarar haifar farar jaririyar ta, Wacce dunda tazo dubiya ta cilla yatsarta a baki, alamar haƙuri ya bayyana a tare da jaririyar, wacce aka haifa cikin tashin hankali, Kuka ta fara hakan ya jawo hankalin mutanan da suke ta kaɗa shanun rugar suna gaba dasu cike da mugunta da kuma son zuciya, Zanin Jikinta ta cire ta naɗe jaririyar da shi, Kamar daga sama taji wani yace. "Kawo ta nan" Bata tsaya jiran abinda zaice ba tai saurin sauyawa yarinyar (GURI) wanda mijinta ya bata, Da sauri kuma ta faki idanun mutanan wanda suke rufe da fuskokin su, kana tai azabar cillah jaririyar cijin ƙaton kogin dake gudana wanda babu wanda yasan inda ya tsaya, Tana cillah Yarinyar suna sakar mata harbi. (MAFARIN buɗewar ƙaddarar kenan) *BAYAN SHEKARU ASHIRIN* ALAAFIN OF EDO/BENIN *(MASARAUTAR KANZAF)* Babbar Masarauta tace ta Yarabawa, Masarautar ta samu a sali tun iyaye da kuma kakanni, Kowa yasan Yarabawa da riƙe Al'ada, basu wasa da dukkan abinda zai shafi kima da kuma matarta barsu, Tun a ginin masarautar zaka tabbatar da ƙarfin iko na masarautar, An ƙawata Masarautar da ginin jar ƙasa, Mai ratsin fari da kuma Maroon, A Ƙofar farko akwai Fadawa masu tsaron ƙofa sama da mutum Ashirin, Babban cikinsu shi ne OBA LEKUN (SARKIN ƘOFA). harabar wajan kuma sauran Fadawa ne cikin yadin uniform ɗin su, Daga wannan babbar ƙofa, Sai wata ƙofa wacce aka gina ta ɗan yar Azurfa, banda sheƙi babu abinda take, ga kuma tambarin masarautar (Alaafin means Masarauta) a jikin ƙofa, Nan ma Fadawa ne da kuma tarin barori da kuyangi kowa yana aikin gabansa, Sosai masarautaru take da tsari mai kyau gwanin sha'awa ga baƙon da mai taɓa saninta ba. Da sauri bisa sassarfa yake taka ƙafafuwansa a ƙasa, kansa a sunkuyar duk inda ya ratsa mutane zubewa suke suna gai dashi, Hannayensa cikin Alƙyabbar lokacin zuwa lokacin yakan kawo gefe da gefen Alƙyabbar ya ƙara rufe jikinsa da ita, Fari ne tass dashi amma fuskarsa babu walwala ko kaɗan, Kana kallonsa kasan yana cikin matsanancin damuwa da kuma tarin fargaba domin duk yadda yakai Da ɓoye abinda yake zucyarsa tuni fuskarsa ta riga ta fallasa asirin zuciyarsa, Yana gab da shikewa wani babban sashe yaji anyi gyaran Muryar daga gefensa, A hankali yakai dubansa ga wajan ɗan Murmushin sa na gefen baki ya sauke mata yana mai ƙara gyara tsaiwarsa sabida ya fuskanci akwai tarin magana a cikin bakin nata, Kamar bazai magana ba sai kuma yace. "Shirwa kike baki jewar banza, mene a ƙasa?" Murmushin jin daɗi IYALODE (Jakadiya) tayi kafin ta rusuna tana ƙara ɗaga hannunta sama tace. "Kifi na ganin ka mai jar koma, Wahainiya kake mai wahalar fahimtar launi bare kuma a fahimci naka launin, gaisuwa nake uban gidana, ɗan sarki jikar sarki wanda ya gaji Sarautar a nono, Kaga sarkin Masarautar Kanzaf na gobe" Murmushi yana mai ɗan janye fararan idanunsa daga gare ta, Sosai ya ke jin daɗin yadda Iyalode take ƙara karfafa masa quiwwa bisa ganin muradinsa ya cika, Muradin da aka haifesa da shi wanda a yanzu yake ganin tarin nasara da kuma haske na cikar muradin, Fuskarsa ya shafa yana gyara zaman Alƙyabbar jikinsa yace. "Aku sarkin labari, ai ni damusa ne mai farautar fukkan wanda yace zai ga baya na, shiyasa King (Oba, Sarki, Mai martaba) yake min kirari da SAHUN GIWA ƁADDANA RAƘUMI" Jinjina kai Iyalode tayi zuciyarta fal farin ciki tace.. "Kaya ya sauka da zafinsa" Ajjiyar zuciya Aremo Shakiru (Prince, Yarima, Shakiru) Ya yi yana mai juyawa kaɗan ganin babu kowa yace. "Ya launin kayan suke?" Kai tsaye Iyalode (Jakadiya) tace. "Kayan suna da nauyi da kuma wahalar fahimtar launin su, Amma ga Damusa Aremo Shakiru Tunde Muhammad Jalal abin mai sauƙi ne" Haɗe fuska Aremo Shakiru yay yace. "Fasaltamin kayan, tun kafin ki tunzura zuciyata ki sanya mutanan cikin Kanzaf su shiga uku" Da sauri tace. "MALEEK ya mutu, Amma Mai Babban ɗaki da Oumuu-Ayman sun toshe ko wacce hanya da zata tabbar da mutuwar MALEEK ɗin" Wani mahaukacin sauke ajjiyar zuciya Aremo Shakiru yay tare dayin baya cikin farin ciki da kuma jin daɗi yace. "MALEEK!? Mutuwar MALEEK ta ƙara tabbatar min Eh lallai tabbas Muradina na gab da cika maza jeki kuma ki tabbatar da cewa babu wanda ya san wannan Maganar idan kika sake wani yasan maganar to tabbatas kin kawa iyalanki masifa" Yana faɗin haka ya nufi Shashen damansa yana mai ɗaure fuskarsa. Bayansa Iyalode tabi da kallo kafin ta saki dariya yana tafa hannu tace. "Da Iyalode kake Magana, sai na tabbatar ka kusa cika muradin naka ni kuma zan kaika ƙasa, domin Kimata tafi wannan muradin naka" Tana faɗin haka ta juya kamar walƙiya tabar wajan. Kai tsaye Aremo ɓangaren OBA TUNDE MUHAMMAD JALAL ya nufa. A bakin ƙofar shiga tirakar tasa ya tsaya kasancewar yau ko waje King Tunde Muhammad Jalal bai leƙa ba, Haka kuma ya hana kowa zuwa Inda yake shima yanzu zai amfani da Soyayyar da King Tunde yake masa, Yasa zai shiga tirakar tasa yaga meke faruwa, tsayawa yay yana ƙarewa masu tsaran Kofar kallo, Cikin isa da gadara haɗi da ƙarfin iko yace. "Yimin iso wajan King" Ya faɗa yana kallon ɗaya daga cikin hadiman King Tunde ɗin, Jininta na rawa sabida tsoran Aremo Shakiru Tunde Muhammad Jalal ɗin tace. "Afuwa Uban ɗaki na, Tuba nake kayi min rai kada kasa na karya dokar King Tunde" Gajeran tsaki Aremo Shakiru yay yana cillawa Hadimar kallo yace. "Meye dokar?" Cikin bashi girmansa na kasancewarsa ƊA a wajan King Tunde, Ƙara ƙasa tayi da kanta tace. "Umarni ne daga Oumuu-Ayman cewa kada wanda aka bari ya shiga cikin tirakar ta King Tunde, kuma Umarnin itama daga sama ya sameta wajan Mai Babban ɗaki" Shu'umin Murmushi Aremo Shakiru yay ba tare da yace komai ba ya juya kai tsaye zuwa shashin OLORI AYOOLA (Queen, matar sarki, Olori Ayoola). A can ɓangaren Oumuu-Ayman kowa tana zaune a saman Sallaya idar da sallar ta kenan, Tayi Shiru tana tunanin sabon al'amarin daya kunnu masu kai ba tare da sanin hakan zai faru ba, Sai yaushe ne komai zai dai-dai-ta? Sai yaushe gaskiya zata bayyana ne? Sai yaushe Allah zai kawo lokacin da za'a warware wannan cukurkuɗaɗɗan wannan Lamari? Ubangijin Jallah wa'azam! Ne kawai yasan abinda yake ɓoye, amma a kullum tana addu'ar Allah ya kawo ranar da gaskiya zatai halinta, Abubuwa suna ta faruwa wanda ba'a san ta inda abin ya kunnu kai ba, Numfasawa tayi a hankali sabida jin maganar Hadima Akin a gefenta, Kallonta tayi tana sakin ƙyakkyawar fuskarta mai cike da kamala haɗi da zallar haƙuri tace. "AKIN ya akai?" ƙasa Hadima Akin tayi da kanta tana mai jan numfashi tace. "ina fatan uwar ɗaki na Oumuu-Ayman zata fahimci wannan sabun lamarin da yazo ma?" Jinjina kai Oumuu-Ayman tayi tana mai ɗan sakin murmushi tace. "Mene ya faru kuma Akin?" Juyawa Akin tayi kamar mai tsoron faɗin abinda yake bakinta, ganin hakan kuma yasa Oumuu-Ayman tace. "Kada ki samu babu kowa ni ɗaya ce" Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya Hadima Akin tayi tace. "Queen Ayoola ta matsa dole tana son sanin inda MALEEK yake" Lumshe idanu Oumuu-Ayman tayi tana jin wani irin yanayi mai kama da ruɗani yana shiga zuciyarta kafin ta numfasa tace. "Wacce Amsa kika bata?" Kai tsaye Hadima Akin tace. "Haba Uwar ɗaki na, bayan ni kaina bansan Inda MALEEK yake ba, tayaya zan bata amsa" Hamdala Oumuu-Ayman tayi a ranta tana mai jin daɗi da farin cikin Babu wanda yasan abinda yake faruwa, Kamar ba zatai magana sai kuma tace. "Ya Rabb! MALEEK na shashin Mai Babban ɗaki ai, tashi maza jeki wajan aikin ki" Fita Hadima Akin tayi ba tare data fahimci komai a fuskar Oumuu-Ayman ba hasali ma sai tarin gaskiya da kuma kamewar dake saman fuskarta. Tana fita Oumuu-Ayman tabi bayanta da kallo zuciyarta fal wasi wasi. A hankali kuma ta miƙe tana ɗan gyara murya tare daci gaba da tasbihi ga Ubangijjn sammai da ƙassai. Aremo Shakiru na shiga sashin Queen Ayoola ya sameta zaune, Saman wata lallausar ladduma irin tasu ta masu mulki, Ga Hadimanta sun yi mata ƙawanya, Wasu na firfita, Wasu nayi mata tausa a ƙafarta kege guda kuma wasu na mata massaging a kanta wanda ta ɗan sutale hular Alƙyabbar jikinta, Hannunta riƙe da Apple tana sha a hankali tana ɗan ɓata fuska, Ganin Aremo Shakiru kuma ɗan nata ne yasa ta saki Murmushi tare da bawa Hadiman nata damar tafiya zuwa anjima, Zama yay ƙasan ƙafafuwan ta, yana mai gaisar da ita yace. "Queen Ayoola Mumyna, ina fatan wannan yanayin da muka riski kanmu yana maki daɗi?" Murmushi tayi a hankali ta miƙewa tsaye tana mai ɗaukan Inibi takai bakinta tace. "Uhm, Akwai abinda yake faruwa da King Tunde wanda ba'a so jama'ar Kanzaf su sani, amma menene shi? Ta ina zan sani wannan shi ne abinda nake tunani tun safe, tunda na nemi izinin wajan waccar funafukar Oumuu-Ayman akan tayi min iso wajan King Tunde tace na tara wani lokacin banda wannan satin nasan Tabbas akwai matsala" Murmushi Aremo Shakiru Tunde Muhammad Jalal yay domin ya daɗe da fahimtar mene ya faru, Tunda Iyalode ta faɗa masa komai, Amma sai yay kamar bai sani ba yace, "Ina Mamaki sosai ainun ace mutum da mijinsa sai wata tana da dama Matarsa zata ganshi, Ko kuma duk adalilin ba'a so a san Meke faruwa a cikin Alaafin (Masarautar)?" Murmushi Queen Ayool tayi tace. "Wannan ba Shine damuwa ta ba, yaushe ne burina zai cika yaushe ne zai dawo?" Aremo Shakiru yace. "Queen Ayoola wakike magana akai?" Daga bakin ƙofar shigowa tirakar ta akace. "Mahaukacin a koda yaushe zaki iya samun labarin ya dawo, idan har Oumuu-Ayman da Otun (Galadima) basu ɓoye zuwan nasa ba" Matashin saurayin ya faɗa yana shigowa ciki tare da tsayawa a gaban Mahaifiyarta sa" Cikin farin ciki Queen Ayoola tace. "Da gaske JALALULDEEN TUNDE MUHAMMAD JALAL ya kusa dawowa?" Jinjina kai SHAREFUDDEEN yayi yace. "Bana kuskure a abinda na faɗa kuma za Kice na faɗa maki" Yana faɗin hakan ya juya ya fice daga cikin tirakar Aremo Shakiru yabi bayan Sharefddeen da kallo yana mai kissima abu a ransa. A can shashin Mai Babban ɗaki kowa Adams ne zaune a gabanta yana jin abinda take faɗa amma sam baya shiga kunansa, Cikin gajiyawa kuma da maganar ta yace. "Zan wuce" Kallonsa kawai Mai Babban ɗaki tayi tana mai jin tausayin yaran a ranta tace. "Har yanzu babu labari dan gane da ɓatan QUEEN ROOMANA?" girgiza kai Aremo Adams yay yace. "Babu fa, daga Daran jiyan da aka nemeta aka rasa zuwa yanzu babu wanda yasan inda take" Mai Babban ɗaki na shirin yin magana Amintacciyar King Tunde ta Shigo da gudu Idanunta na zubar da ƙwalla dukkan Jikinta rawa yake, Ganin Hadima Zubaida ya tayar da hankalin Mai Babban ɗaki zuciyarta ta tsanata bugu, Tsoro da bargabar abinda Hadima Zubaida zata faɗa mata yasa tayi saurin faɗin. "Ya Rabbi, Ya Rahamu" Adams Hadima Zubaida ya tsorawa idanu yana son jin abinda zata faɗa domin tun safe yasan akwai abinda yake Faruwa a cikin Masarautar, duba da yadda King Tunde yau gaba ɗaya bai zauna a fada ba, gashi a wannan satin yace zai fita ran gadi, Ganin kallon da Adams ya kewa Hadima Zubaida yasa Mai Babban ɗaki ɗaukan sandan hannunta ba tare da tayi magana ba, Tasa tafin hannunta ta kama hannun Hadima Zubaida ta jata zuwa cikin uwar ɗakinta wanda babu wanda ya taɓa shigarsa sai a lokacin Data ja Hadima Zubaida ciki, Zuwa lokacin kukan Hadima Zubaida ya tsananta bakinta sai rawa yake, Ruwa mai sanyin gaske Mai Babban ɗaki ta ɗauko a fridge ta bawa Hadima Zubaida tasha, A hankali ta shiga sauke numfashi har lokacin kuma Hawaye bai daina fita daga cikin idaniyyarta ba, Cikin fargaba haɗi da zullumi Mai Babban ɗaki tace. "Mene ya faru Zubaida?" Kukan Zubaida ya tsananta kawo lokacin kuma Mai Babban ɗaki ta fara tunanin ko dai wani abu ya samu Oumuu-Ayman ko kuma Jalaluldeen?" Hadima Zubaida na sakin wani gigitaccen kuka mai tafe da fitar hayyaci tace. *AUTHOR'S NOTE* _BANA SAURI CIKIN WANNAN LITTAFIN, BA KUMA GUDU NAKE BA, YADDA KO GANI KO KARANTA SHI A HAKA, DOMIN INA DA TABBACIN ZA'A KAWO GAƁAR DA A YINI GUDA BAZA KUJERE BA IDAN MACE MAKU BABU POSTING, LITTAFIN ACE BOOK 1 2 3 NE, HAKAN KAWAI ZAI TABBATAR MANA TAFIYA CE MAI ƊAN NISA, AMMA GARE NI IDAN INA TYPING SAM BABU NISANTA, A HAR KULLUM KUNA KARANTA LITTAFI NA DA SIGA BIYU, ILIMIN CIKINSA, DA KUMA FAƊAKARWAR CIKIN SA, I'M NOT PERFECT AMMA DOLE ZAN CE MAKU AKWAI HIKIMA CIKIN WANNAN LITTAFIN NA *ABU_MALEEK* KADA KO KARANTA DOMIN JIN DAƊIN KU, DOMIN AKWAI SANDA ZAKU NEMI DAƊIN KO KARASA SAI ZALLAR ƘUNAR ZUCIYA DA KUMA TASHIN HANKALI, ME ZAI FARU? MENE A LABARIN? NO ONE'S KNOW DOLE SAI NI._ DAN HAKA NAKE CEWA KO GYARA ZAMA KANA KO KAKKAƁE ZANI. SHARE PLEASE AS SO MUCH AS YOU CAN HABIBATIES, KUYI SHARE FISABILILLAHI SABIDA ALLAH😍😍👏🏻 🌈🌈🌈🌈 *ABU_MALEEK* 🌈🌈🌈🌈 *NA* NA'IMA SULAIMAN SARAUTA Nimcyluv BOOK 1 PAGE 3-4 "Jikin King Tunde Muhammad Jalal ya tsananta, babban tashin hankalin yadda yake ta kiran sunan Queen Roomana" Dam dam dammm zuciyar Mai Babban ɗaki ta bada sauti, Cikin tashin hankali da kuma tsoro haɗi da zullumin daya gama ratsa zuciyar mai Babban ɗaki, Ta sanya tafin hannunta tare da dafe gishintuta shiga sharfe zufar da yake karyo mata, Baya tayi kaɗan tare da fesar da numfashi haɗi da kallon, Hadima Zubaida cikin jarumta tace. "Kije ki kira Oumuu-Ayman ta sameni a tirakar King Tunde, Sannan ki kiramin OTUN (Galadima), shima ya sameni a tirakar King Tunde" Cikin ladami da girmamawa Hadima Zubaida ta sunkuya har ƙasa tace. "Faɗe taki cikawa tawa,Mai Babban ɗaki" Kai kawai Mai Babban ɗaki ta jinjina, Shekarunta sun ja, amma komai na rashin tsoran Allah da kuma son zuciya ƙara bayyana yake, A cikin Alaafin (Masarauta). Hadima Zubaida na shirin fita Mai Babban ɗaki tai saurin faɗin. "A tsananta tsaro a shashin, ki tabbatar babu wanda ya san da maganar ciwon na King Tunde, Hatta matarsa kada ki faɗa mata, sannan ko sirikan gidan nan kada suji wannan labarin mai tarwatsa zuciya, Ki sani fitar wannan al'amarin yana nufin rushewar Wannan Masarauta wacce ta kafu shekara da shekaru, Ki kiyaye da wannan Hadima Zubaida, duk abinda yaje ya dawo kiyi kuka da kanki" Ƙara sunkuyar da kai Hadima Zubaida tayi cikin son bawa Mai Babban ɗaki girmanta na mahaifiyar King Tunde tace. "Ubangijin Al'arshi yana kallon komai, Kuma yana ji yana gani, idan har maganar ta fita dukkan hukunci daya dace aimin ni Hadima Zubaida na aminci" Tana faɗin hakan ya juya da sauri domin zuwa sashin Oumuu-Ayman. Ajjiyar zuciya a karo na barkatai Mai Babban ɗaki ta ƙara saukewa, Zuwa yanzu abubuwa sun fara mata yawa, Tana son samun mataimaki Tabbas, Amma yaushe? Ta ina? Wace zata zama hasken da zai yaye duhun dake cikin Alaafin? Shine abinda har yanzu bata sani ba, Yadda shekarunta suka ja hakama Oumuu-Ayman ba komai zata iya ba, Jigon gidan biyu ne, gashi an wayi gari babu Queen Roomana, Ɗaya ɓangaren wanda ya kasance haske da kuma tauraron gida ƙaddarar sa kaɗai da ishesa, Ƙaddarar kuma da ita ce sanadiyyar faruwar dukkan wani mugun tuggu dake cikin Alaafin, Miƙewa tsaye tayi tana runtse ƙafarta wacce take mata, Tsananin zafi da kuma zugi domin kwana biyu, Ciwon ƙafar ya dawo mata sabo fill har bata iya taka ƙafafuwan ta, Tana dogara sandar zallar azurfa ta mai sheƙi ta nufi Parlo idan Kuyanginta suke jiranta. A can tirakar King Tunde kowa Oumuu-Ayman ce zaune a gefe guda, sai Otun da kuma Hadima Zubaida. Gaba ɗaya Babban shashin wanda ya kasance shine sashin Oba watu sarki ya cika da masu tsaro ko alamun fara'a babu a fuskarsu bare ka tabbatar cewa idan kazo zasu barka ka shiga, Mai Babban ɗaki ce ta ƙarasa shiga ciki yayinda kuma, Kuyangunta suka tsaya can nesa da Babbar ƙofar shiga tirakar ta King Tunde, Tana shiga Oumuu-Ayman ta Miƙe tsaye sabida nuna girmamawa, Cikin sabon tashin Hankalin daya samesu bayan wanda suke ciki, Mai Babban ɗaki taja Jikinta can gefe kusa da King Tunde tana faɗin. "Kiloshèle?" (Meke faruwa) Cikin jan wahala da kuma tsananin a zabar da King ya keji a cikin zuciyarsa ya sanya tafin hannunsa, Dake ɗigar da gumi yace. "A nemu Queen Roomana duk inda take, Kada a bari a rasata, Tabbas jikina yana bani akwai wani abu, Ban san mene shi ba, ban kuma san yaushe ya faru ba, Amma Queen Roomana itace hasken Alaafin" Ɗauke kai Oumuu-Ayman tayi sabida hawayen daya sakko daga cikin idanunta, Babu abinda yake tayar mata da hankali irin rashin Queen Roomana, Babban abin fargabar har kawo yazo babu wanda ya faɗawa, Jalaluldeen sabida tsoran abinda zai yi, Tana tsananin son Jalaluldeen so mai yawa musamman idan ta duban mummunar ƙaddarar data hau kansa, Gyara zama Mai Babban ɗaki tayi tace. "Babu abinda zai faru da Queen Roomana, ka kwantar da hankalinka, na tabbatar ko babu Queen Roomana akwai hasken da zai zo cikin Alaafin yay fatali da duhun da yake cikinta, Tabbas nayi imani da hakan lokaci kawai muke jira" Ta ƙare maganar tana tasbihi a ranta, King Tunde kallon mahaifiyar tasa yay yace. "Wanne haske ne wannan wanda ya wuce na Queen Roomana?, Bana jin akwai wani haske da zai yi iya yaye wannan duhun dake cikin Alaafin" Murmushi Mai Babban ɗaki tayi tace. "Da kasan zaka samu Queen Roomana? Ko kuma kasan zaka samu MALEEK yaro mai fikira da hikimar gaske, to mafarki na bazai taɓa gayan ƙarya ba, Sai dai bansan lokacin da mafarkin zai zama gaskiya ba" A can waje kam wata mai matukar kama da Hadima Zubaida ce ta nufi cikin sashin Kinga Tunde, Yayinda gaba ɗaya kayan jikinta irin na Hadima Zubaida ne babu wani bambanci, Hannunta ɗauke da ƙwayar zumar da aka haɗawa King Tunde ta nufi wajan, Sanin cewa kowa yasan ita ɗin itace Babbar Hadima kuma Amintacciyar King Tunde yasa babu wani shamaki aka buɗe mata tafkekiyar Kofar glass ɗin ta shiga ciki tana mai sakin tattausan murmushi. Tana shiga ta samu ta silale ta shige cikin wata ƙatuwar akwati wacce duk yadda kakai da fahimta baza ka taɓa fahimtar abinda yake faruwa ba, Ƙara ƙasa kunne tayi sabida jin Oumuu-Ayman tana faɗin. "Maleek yana raye, sam bai mutu ba, kawai rayuwarsa tana cikin hatsari, Kuma shine kaɗai ƙarfin guiwar mu, shine last hope ɗin mu, Shine zai sanya mu tuni ƙaryar da take ɓoye shekara da shekaru" Oumuu-Ayman ta ƙare maganar tana sakin tattausan murmushi domin ita kaɗai tasan abinda yake zuciyarta, King Tunde ya ja numfashi yana ƙara kallon Oumuu-Ayman da kuma Hadima Zubaida wacce take tsaye gefe guda yace. "Bikin (ODUN EGUN) saura sati biyu, Bana jin cewa zakai wannan lokacin ina raye, Amma a tabbatar cewa ko na mutu sai a gudanar da wannan bikin, domin shine zai tabbatar wa da al'ummar Kanzaf Alaafin tana cikin ƙoshin lafiya, Ban yarda a binne gawata ba har sai an gabatar da wannan bikin al'adar" Cikin sabon tashin hankali Oumuu-Ayman tace. "Meke faruwa dakai ne King Tunde? Ka sanya zuciyoyinmu cikin zullumi, ka sanya zuƙatan mu cikin juyayi" Murmushin baƙin ciki king Tunde yay kafin yace. "An samin goba cikin abincin sha na, ina jin zafi da raɗaɗin ta, jikina kamar ana hura min wuta haka na keji, babu mai magance min wannan cikin sai Aremo JALALULDEEN TUNDE MUHAMMAD JALAL" Shiru sukai sabida tashin hankali gaba ɗayansu zufa ke karyo masu, Fake Hadima Zubaida dake cikin akwati wacce tai pretending kamar itace Hadima Zubaida ta gaskiya, Tai saurin fitowa tana rufe bakinta domin, Dukkan abinda ya dace ta samu labari akai yanzu taji komai, Da sauri ta juya ta fita fuskarta cike da farin ciki da kuma daɗin samun nasarar da tayi. Washe gari Tsaron cikin Alaafin ya tsananta matuƙa, haka kawo lokacin babu wanda yake da labarin abinda yake faruwa, Kowa ya tambaya Meke faruwa ana bashi bayanin cewa sabida bikin ODUN EGUN da Za'ai shiyasa aka fara shiri tun yanzu! Sabida bikine da ake yinsa duk shekara wanda ake gayyatar, Manyan sarakuna da kuma manyan mutane, Biki ne dake nuna wa jama'ar Kanzaf cewa ƙwarai da gaske Oba (sarki) da jama'ar cikin Alaafin suna lafiya, Rashin yin bikin kuma yana nuni da cewa akwai wani, Gagarumin abu dake faruwa a cikin Alaafin wanda hakan zai iya tada hankalin jama'ar Kanzaf. Wannan dalili yasa gaba ɗaya Hankalin Mai Babban ɗaki da kuma Otun da Oumuu-Ayman ya tashi matuƙa, Domin sunyi imani cewa mutum ɗaya ne zai iya zama ya gudanar da wannan bikin al'adar ba tare da an samu wata matsala ba, Amma su gansu basu da tabbacin cewa zai amsa kiran king Tunde ɗin ko kowa? Rabonsa da cikin Alaafin (Masarauta) yanzu kimanin shekaru wajan 20 kenan, Yaya ya koma? Ya yake yanzu no one's know! Gaba ɗaya suna zaune a saman babban danning table wanda a ƙalla yake da kujeru wajan 20 ciff, wanda sukaiwa table ɗin ƙawanya, Bisa al'adar mutanan cikin gidan ne duk ranar juma'a tare suke zama yin breakfast, lunch, and dinner! Yanzu ma suna zaune Mai Babban ɗaki ce a babban kujera, gefenta kuma Queen Ayoola ce, daga ɗaya gefen kuma Oumuu-Ayman ce. Sai kuma sirikan gidan wanda suke cikin kaɗai ci da kuma kewar mijinsu, BOLA, sai kuma KUBRAAH, sai kuma Aremos (prince's) Adams, Shakiru, Sharefddeen, Femi, kana Salimerh. A hankali kowa keyin breakfast ɗinsa baka jin ƙarar komai saita Spoons knives and forks! Boola ta ɗan ja Ajjiyar zuciya tana ta juya Arish ɗin dake plate ɗinta ta gagara cin komai, A tsanake Mai Babban ɗaki tace. "Kiloshèle Boola?" Marai-raice fuska tayi a hankali kuma hawaye ya sakko daga cikin idaniyyarta zuwa kan farar ƙyakkyawar fuskarta tace. "Allah ya ƙara maki lafiya da kuma yawan rai, abubuwa sun fara min yawa, babu miji babban tashin hankali yadda ake nemi Mami aka rasa! Yanzu da wanne kalar baki za muyi wa Jalaluldeen bayani? Wanne hali Mami ke ciki tana ina ta mutu ko tana raye babu wanda ya sani" Runtse idanunsa sosai Adams yay yana jin zcyarsa na tafasa ainun, wane zata rainawa hankali, Bayan a jiya ya gama fahimtar komai cewa Jalaluldeen ya sanya aka sace Queen Roomana (Mami) sabida cimma buƙatarsa, A hankali jikinsa ya ɗan shiga rawa kana a zafafe kuma ya hankaɗe plate ɗin gabansa yana mai jin yadda zuciyarsa ta cika da tsanar Jalaluldeen. Mai Babban ɗaki bayan Adams tabi da kallo tana mai son karantar yanayinsa amma ta kasa. Cikin tarin mamaki na sauyin yanayin Adams da juya dubanta ga Boola tace. "Kuyi addu'a, in sha Allah! Babu abinda zai faru da yardar Ubangiji tana cikin kariyar Allah, ita ɗin haske ce koda an rasa ta Tabbas Ubangiji zai kawo mana madadinta wacce zata kula da komai na cikin Alaafin Tabbas" A tare Queen Ayoola da Aremo Shakiru suka kalli Mai Babban ɗaki cikin son kawar da abinda yake ransu a tare abin kamar haɗin baki suka furta. "In sha Allah!" Sharefddeen kam abincinsa kawai yake ci yana mai tunanin abubuwa da dama. Rarraba idanu Kubraah ta fara kafin cikin nutsuwarta haɗi da kamewa tace. "Ina Maleek ne?" Dam zuciyoyinsu suka buga a tare musamman Oumuu-Ayman, wacce tuni zufa ya gama wanke ta kanta a ƙasa, Hannunta mai ɗauke da spoon ya shiga rawa sabida tsananin ta'ajjujin tambayar ta Kubraah domin sam ba tayi tunanin hakan ba a kuma dai-dai wannan lokacin.. Cikin rashin sanin amsar kuma daza su bawa Kubraah ne yasa a sukwane Oumuu-Ayman ta ɗaga hannunta daga cikin plate ɗin tare da miƙewa tsaye, A hankali cikin nuna cewa tana da cikakken hankali da kuma tarin nutsuwa ta nufi shahinta, Ganin haka yasa Mai Babban ɗaki gyaran murya a hankali tace. "Ki Sanarwa Hadima Zubaida cewa ina nemanta yanzu da gaggawa" Mai Babban ɗaki ta faɗa tana kallon hanyar da Oumuu-Ayman tabi. Da "to" Oumuu-Ayman ta amsa tana mai yin gaba abinta, Kubraah ganin babu wanda ya amsa ta yasa taja bakinta tai shiru, Shakiru wani kasalallan Murmushi ya saki yana mai jan gemunsa da hannunta, A ransa yake faɗin. "A juri zuwa rafi da tulo.." Wajan 11:30 Mai Babban ɗaki na zaune saman ladduma idar da walaha ɗinta kenan Hadima Zubaida tayi sallama bayan ta nemi isu wajan Hadimar Mai Babban ɗaki wato Hadima Akin. Zubewa tayi gaban Mai Babban ɗaki tana mata kirari kamar yadda ta sama, A taushashe cikin son ƙara jan kunan Hadima Zubaida tace. "Zubaida ina mai ƙara jan kunanki game da wannan sabon al'amarin, mu huɗu muka san da wannan maganar, ni Oumuu-Ayman sai King Tunde da kuma Otun (Galadima), Idan maganar rashin lafiyar king Tunde ta fita da kuma ɗaya maganar wacce tafi komai muhimmanci a gare mu ta rashin mutuwar MALEEK ta fita, Tabbas kada kiyi tunanin zan goyi bayan ki, Dukkan abinda ya faru ki kuka da kanki" Cikin gamsuwa da maganar Mai Babban ɗaki Hadima Zubaida ta jinjina kanta tace. "Raina fansa ne ga Alaafin, dukkan abinda zai cutar da jama'ar cikinta kuma ina yaƙi dashi, na aminci da dukkan hukuncin da Za'ai min idan har wannan Maganar ta fita" Murmushi jin dadi Mai Babban ɗaki ta saki domin ta aminta da Hadima Zubaida sosai fiye da jikokinta. "Ke nemu min Amintacciyar kuyangar Jalaluldeen yanzu" Da makaki Hadima Zubaida tace. "Ai Jalaluldeen bashi da wata Amintacciyar kuyanga, rabonsa da Nigeria yanzu kimanin shekaru ashirin kenan ciff" Da sauri kuma Mai Babban ɗaki tace. "Ai haka ne, daman na kiraki domin naja kunanki ne" Murmushi Hadima Zubaida tayi sabida rikitar tsufan Mai Babban ɗaki, danma tana jajir cewa, Cikin ƙasa da kai tace. "Ai kin faɗan" Kallonta tayi sai kuma tace. "Au toh! Toh! Shikenan, kawo min zuba yanzu da madarar shanu mai zafi, ki haɗa da Algaragis" Miƙewa Hadima Zubaida tayi ta nufi babban kitchen ɗin Mai Babban ɗaki ta a shirin shiga ciki Mai Babban ɗaki tace. "Ki haɗo min da Algaragis" Hadima Zubaida tai Murmushi tace. "Ai kin faɗa min" Jinjina kai tayi tace. "Toh! Toh! Shikenan" Haɗo mata komai tayi kana ta kawo mata wajanta tare da Miƙewa tace. "Na barki lafiya Mai Babban ɗaki Allah ya ƙara lafiya" Jinjina kai kawai Mai Babban ɗaki tayi ba tare da tace komai ba, A hankali kuma ta sanya hannunta mai cikakkiyar lafiyar ta cire Inibi guda ɗaya mai sanyin gaske tai Bisimillah tare da sanyawa a bakinta. A can ƙofar sashin Mai Babban ɗaki kowa cikin nutsuwa Hadima Zubaida take tafiya harta isa sashinta domin hutawa, Kai tsaye gaban babban mirror'n dake maƙale a jikin bangon parlon ta kalla. A hankali kuma ta fara ɓaɓɓaka dariya har hayaƙi na fita daga cikin bakinta, Tana gama dariyar ne kuma ta tsuke fuska tare da sanya hannunta ta cire fake fuskar data maƙala irin ta Hadima Zubaida, Nan take fuskar..... *SHARE FISABILILLAHI DAN ALLAH* 🌈🌈🌈🌈 *ABU_MALEEK* 🌈🌈🌈🌈 NIMCYLUV BOOK 1 PAGE 5-6 Robar ta faɗi ƙasa, cikin sauri kuma ta ɗauka tare da mayarwa saman fuskarta tana sauke ajjiyar zuciya. A hankali kuma cikin son tunanin abinda zai faru gaba shiga yawo cikin kwanyar kanta. Tabbas rashin lafiyar King Tunde tai matuƙar faranta ranta sosai fiye da sosai ma. Kawo lokacin harshashen kasancewar ta Sarauniyar Kanzaf take. Cike da farin ciki da kuma jin daɗin, Sabuwar nasarar dake shirin tunkaro ta, ta tsirawa mirror'n idanu tana hango zallar kyau da kuma tarin haibar dake saman fuskarta, Lallai Tabbas Hadima Zubaida tana da amana da kuma riƙo da gaskiya wannan dalilin ya sanya ta zama Amintacciyar Hadimar King Tunde. Baya tayi kaɗan tana watsa hannayenta sama cikin dakakkiyar murya ta mai cike da isa da kuma gadara tace. "Easy! Easy! Wannan lokacin tunani ne bawai shirme ba, wanne dalili ya sanya Oumuu-Ayman da Mai Babban ɗaki suke son ɓoye MALEEK? Har suke laƙaba masa kalmar mutuwa kalmar da ita a rayuwa ma mancewa take da ita, idan har ba gani tayi wani ya faɗi ya mutu ba" Shiru tayi da zan can, Ta shiga kewaye cikin ma dai-dai cin Parlon nata, Murmushi tayi kana ta ɗura hannayenta duk biyun ta bugi tsakiyar kanta tace. "Perfect idea, dole Tabbas ya kamata MALEEK yayi mutuwar gaskiya, domin shi kaɗai zai hanani zama sarauniyar Kanzaf" Ta faɗi hakan tana mai faɗawa saman kujera 3seater tare da sauke gwauron numfashi. Misalin 11:30 na safe Salimerh ta fito sanye da wani tattausan farin voyal na mata. Wanda yake ɗauke da red torches, masu kyau da kuma walwali suna ɗaukan idanu, A ƙalla voyal ɗin Jikinta zai kai adadin kuɗi kimanin 1500k (dubu ɗari da hamsin). Sai milk ɗin Alƙyabba data sanya a saman voyal ɗin, Wanda ta haddasa fitowar a salin kyanta kuma ta ƙara shaidawa jama'a Tabbas, ita ɗin jinin Alaafi ce, Salimerh tana da sanyayyan kyau bata sa jiki sosai sai tsayi da take da shi, Ga kuma fara'a da kyautatawa, amma tana son nuna cewa iya ɗin da gaske jinin sarauta ce, Wanda ko da ace bata nuna ba to zallar jin kanta da kuma isarta haɗi da Izzarta ka ɗai zai shaidawa mutane cewa ita ɗin jinin King Tunde Muhammad Jalal ce. Hannunta riƙe da wayarta mai ƙirar Iphone 12pro max, Kanta a ƙasa take taka Fararan sahunta wanda suke sanye cikin wani takalmin fata, Mai tsananin kyau ga wani gashi gashi dake a jikinsa, Daga bayanta kuma Hadimanta ne suke riƙe da school bag ɗinta da kuma Iphone system ɗinta, Duk inda ta gilma bayi ne ke zubewa suna gaida ta, duk da cewa abinda take dubawa yana da matuƙar muhimmanci amma haka take daurewa tana ɗaga masu hannu, Sabida wulaƙanci bana ta bane, infact ma bata iya sa ba. Wani babban dogari ne ya ƙara su da sauri ya buɗe mata back seat na motar mai ƙirar Mahindra XUV7000 ash color! Da sauri ta faɗa mota tana mai gyara zaman farin iphone bluetooth ɗin ta, Driver na ƙoƙarin jan motar, taji an buɗe ƙofar left hand side ɗin ta an shigo, A hankali ta saki numfashi tana mai ɗan taune laɓɓanta, tuni ƙamshin perfume ɗinsa ya shaida mata ko wanene, Ba tare kuma da tayi magana ba taci gaba da searching ɗin dake na *Criminology* Kasancewar yau ne First time da zata halarci *Dean Of Law* (University of Benin) a hankali kuma ta shiga typing ɗin “Define Criminology¿” Cikin abinda bazai wuce wasu daƙiƙo ba goggle ɗin suka watso mata amsar. _Criminology is a_ _multidisciplinary science that studies a diverse set of information related to criminal activities such as individual and group criminal activities, perpetrator psychology and effective means of rehabilitation._ _Criminology degrees examine social reaction to crime, methods and procedures to prevent and combat crime and social protection from crime. Criminology combines theories from other disciplines like psychology, sociology and law_ Anya zata iya wannan karatun mai wahalar gaske da kuma tarin hatsari, Wata zuciyar ta bata amsa da. "Dole za kiyi, kada ki mata wannan karatun shi ne hope ɗin ki, kuma shine abinda kike so kiyi Achieving a rayuwa, kuma yin wannan karatun shi ne zai baki damar tsare jama'ar Alaafi da kuma al'ummar Kanzaf, Wannan karatun shine zai baki damar fahimtar mugwaye kuma azzaluman da suka jima suna zuluntar ɗan uwanki, wanda har kawo yazo babu wanda yasan ko suwane bare yasan plan ɗinsu na gaba" Fesar da iska tayi a hankali kuma ta juya ta kalli wanda yake kusa da ita. Tattausan Murmushi ya sakar mata, a hankali kuma yace. "Ina kiranki baki picked mene dalili my princess?" Kauda kai tayi dan sam ko sau ɗaya bata jure kallon sa, Domin yana da cikar haiba ƙwarai da gaske, jan numfashi tayi dai-dai kuma lokacin, Da driver yaywa motar key suka fara tafiya tace. "Bro! Nayi busy sosai ne" Ta faɗa tana yin baya tare da kwanciya a jikin kujerar motar. A lokacin ne kuma drivern ya cilla motar saman titin masarautar ya nufi babban gate. Junaid ya fidda wani emotional sound mai ɗauke da manufofi da dama, Kana ya shigayiwa Salimerh wani kallo wanda yake nuni da zallar so da kuma ƙauna kafin ya numfasa cike da jarumta da nuna cewa shima ɗin jinin sarauta ne, domin Junaid ɗane a wajan Otun (Galadima) yace. "Nawa Abba magana akan abinda yake tsakanin mu, seriously bana son wani long time, please my princess help me" Idanunta a lumshe sam a wannan lokacin bawai tunanin Junaid ɗin take ba, Gaba ɗaya tunaninta ya tafi akan brother nata, wanda yake ɗaukan damuwar ta a matsayin tasa, Amma yay mata nisa mai yawa yaya za'ai ta dawo dashi Nigeria zuwa Kanzaf, domin ya ziyarci bikin ODUN EGUN na wannan shekarar? Ganin tai nisa sosai cikin tunaninta yasa Junaid miƙa hannu a taushashe ya kama nata hannun yace. "Look! My princess love me or hate me is not my problem, amma dan Allah ki aminci da auran mu please dear" Cikin rashin sanin abinyi kawai da jinjina masa kanta, Cike da farin ciki ya zame hannunsa a nata yana faɗin. "Ohh Wow! Junaid you're the best thank you My princess" Murmushi kawai tayi tana ci gaba da duba courses ɗin da zata karanta onder criminology justice kamar su. Introduction to Criminology. Theories of Crime Causation. Human Behavior and Victimology. Professional Conduct and Ethical Standards. Juvenile Delinquency and the Juvenile Justice System. Dispute Resolution and Incidents Management. Criminological Research. *🇪🇸SPAIN/ MADRID* Only you hotel atocha! Babban hotel ne, wanda kana ganinsa kan cewa bana ƴan zauni gari banza bane. Musamman yadda tun farkon titin da zai sadaka da hotel ɗin yake ɗauke da manyan jami'an tsaro (Securitie's). Haka kuma cikin hotel ɗin tun kafin ka shiga sai na'ura ta cajeka tsaf ta tabbatar babu abin cutarwa jikinka sannan za'a baka damar shiga. Tun a reception na fara ganin manyan ƴan wasan Madrid sanye da farar riga wacce a gaban rigar aka sanya (Emirates fly). Kowa na ɗauke da small bag a bayansa sai gorar ruwa mai sanyi. Sai fitowa suke daga cikin room ɗin su gasu nan irin su ALABA, LUNIN, MARCELO, KROOS, ISCO. BENZEMA ne ya ɗan ja Sirrin tsaki yana mai juyar da kansa gefe cikin harshen turanci yace. "What the fuck" Ya faɗa yana fesar da iska, Sarai sauran sun fahimci dalilin daya sanya Benzema yace haka, amma no one's talk dole su jira domin umarnin coach. A can cikin room 212 kowa baka jin komai sai ƙarar gudun A.C da kuma ƙarar gudan ruwan dake zuba daga cikin shower, alamar dai wani ke wanka a ciki. A hankali ya sauke wata zazzafar iska tare da sanya fararan teeths ɗinsa ya datse jajayen laɓɓansa da haƙoran, Hakan ya samu asali ne sabida sanyin ruwan showern daya sauka saman ƙwantaccen gashin kansa wanda yake da tsayi sosai ainun domin ya sauka har ƙasan wuyansa, Gashin baƙi ne siɗik amma daga ƙarshen gashin wanda ya samu nasarar kwanciya a bayan wuyansa ya kasance coffee, Da sauri da sauri kuma ya shiga sauke ajjiyar zuciya yake ya ɗaga kansa sama ruwan da dukan fuskarsa yana sauke saman faffaɗan ƙirjinsa wanda yake cike da baƙin gashi, Sun manne da farar fatar sa, Idanunsa da sukai jajirr kuma yaja ya rufe bayan ruwa ya gama dukansu, Yana da ƙirar sosai ga tsayi da kuma faɗin ƙirji ƙwayar idanunsa blue ce kana ganinsa zaka tabbatar cewa shi ɗin half-caste ne (ruwa biyu) Gaba ɗaya jikinsa yana ɗauke da gargasa hakan yasa yake da yawan jin zafi, Wannan dalilin yasa bai fiya zama da complete dress ba idan yana cikin room ɗin nasa, A kasalance ya miƙa hannunsa tare da kashe shower, Kana ya shiga wanke bakinsa da brush da yana gamawa kuma ya ɗauki bathrobe fara tas ya saka cikinsa, Ya fito daga cikin bathroom ɗin kai tsaye kuma ya tsaya gaban dressing mirror, Bai wani shafa komai ba sabida weather garin is too high! Farin wando ya sanya wanda ya kasance 3gauther sai farar singlet, A hankali ya sanya hannunsa ya ɗauki wani perfume Tom-ford ya fesa a jikinsa a saman singlet ɗin, Duk wannan abinda yake kansa yaƙi tsayawa waje guda, sabida tsananin zafi da kuma azabar da yake masa, Ga wani irin nauyi yau da kan yay masa yana jin komai ya tsaya masa sai wani shuuuuuu ya keji a cikin kunnuwansa! IWC Schaffhausen Rolex ɗin dake tsintsiyar hanunsa ya duba yaga 3:48 gajeran tsaki yaja yana taune leɓansa tare da tsotsar na ƙasa ya shiga ganawa kansa a zaba, Ƙara sauke numfashi yay yana mai tsitsyaya win a cikin glass cup kana ya kafa a saman bakinsa ya shanye tass, Idan ta sabon shan win ya riga daya saba domin ya ɗauke ta kamar ruwa ne, Amma duk da hakan tasbihi baya barin bakinsa yanzu ma cikin ransa yake faɗin. "Astagafirullah wa'atubu ilaik!" Ƙara duban agogon yay yaga 3:50 dai-dai kuma 4:00 za'a dake wasa wanda ya kasance wasan cikin gida, ma'ana zasu buga wasa tsakanin Madrid da Chelsea. Bayan ya gama shan win ɗin ne kuma ya ɗauki farar rigar Madrid ya sanya a jikinsa nan take harafin A.M ya bayyana a bayan rigar, Da sauri kuma ya ɗauki bag ɗin ɗinsa da lemon power horse energy ya fita zuwa reception ƙafarsa sanye cikin combust. A can reception kowa gaba ɗaya ƴan wasan sun yi gaba kaɗan ya rage, cikin nutsuwa yake tafiya idanunsa yay jajir jijiyoyin kansa sun fito sunyi raɗa raɗa gaba ɗaya jikinsa tsuma yake, Shi kaɗai yasan yadda ya keji, sosai naman jikinsa yake rawa kamar zai zame daga jikin ƙashi ya faɗo. Coach ɗin Madrid mai suna Carlo Ancelotti, yana ganin fitowar sa yay saurin kama hannunsa cikin harshen turanci yace. "ABU_MALEEK time is not our side, kasancewa kai ne ma dadin Christiano Ronaldo, kawo lokacin da muka rasa Ronaldo matsayin ɗan wasan Madrid muka fara samun matsala, amma daga lokacin daka dawo club ɗin mu komai ya dai-dai-ta, da buga ƙwallonka dana Ronaldo babu bambancin sam, But why are you doing this? Kana behavior like wani mental problem" Ya ƙare maganar yana jan hannun wanda aka kira da ABU_MALEEK ɗin wanda a taƙaice mutane suke cewa A.M Abu_maleek sam bai fahimtar zan can Coach ɗin nasu, Banda duhu babu abinda yake gani dan haka kawai yake biye da Coach ɗin har zuwa cikin wata babbar mota lafiyayyiya, Kai tsaye kuma suka nufi *Santiago Bernabèu Stadium* Lokacin tuni ƴan wasan Chelsea sun gama zuwa kowa yana riƙe da hannun yaronsa, A.M na zuwa Coach ya ɗauki wani yaro sai bawa Abu_maleek da sauri kuma cikin tsananin a zabar daya keji yay gaba abinsa, Dan a duniya ko kaɗan bai son ganin yaro musamman Namiji, hakan na tayar masa da tsohun tsumin dake zuciyarsa, Kai tsaye kuma ƴan wasan suna fara shiga cike da ƙwarin qwiwwa musamman yanzu da suka san cewa Abu_maleek yana tare dasu, domin shine hope ɗinsu a wasan. Yana gab da shiga tsakiyar filin wasanne kuma yaji kansa ya tsara nan take yaga wasu stars a cikin idanunsa a hankali kuma wani majic na shekara da shekaru suka fara gilmawa ta cikin blue eyes ball ɗinsa, Nan da nan kuma jikinsa ya ɗauki rawa idanunsa suka firfito sosai, Coach da tsoro ya kamasa zuciyarsa cike da fargaba ya ƙarasa inda Abu_maleek yake cikin rashin sanin abinda ke damun A.M ɗin ne kuma yasa Coach ɗin faɗin. "Abu_maleek my champion what happened to you?" Banza Abu_maleek yay masa a zahira ma sam baiji mai yace ba domin yanzu yana ɗaya cikin duniyar tasa ya fita daga asalin Abu_maleek ɗin da suka sani, Ganin hakan ne kuma yasa Coach cikin ɗaga Murya yace. "Abu_maleek It's 4:15 Already an take wasa me kake haka? Meye ya shiga cikin tunaninka ne? Ko kuma wasan ne baka so" Abu_maeek ya juya da sauri sabida bazai jure ihun da Coach ɗin yake masa ba, yana ɗaga ƙafa da niyyar shiga cikin Stadium ɗin ne kuma yaji gaba ɗaya ya gama shiga ɗaya duniyar tasa a hankali ya ɗan dafe kansa yana taune leɓansa tare da furzar da iska daga cikin bakinsa cikin zafin harshe kuma yace. "O'ohhhh" Coach da ransa ya gama ɓaci ya ɗaga hannu zai riƙe A.m da wani irin zafin nama irin na ƴan ball da kuma juyewar tunani Abu_maleek ya sanya hannunsa ya shaƙe wuyan Coach tare da yin sama dashi. *SHARE FISABILILLAHI SABIDA ALLAH* _Bana sauri acikin tafiyar rubutun nan nawa, dan haka karatu za kuyi cikin farin ciki da kuma kwanciyar hankali, fatana kuci gaba da bin littafin *ABU_MALEEK* domin tafiya ce mai cike da ƙaddara za kuji sabbin abubuwa wanda dole za kuyi mamakin su amma babu mamaki a ikon Ubangiji, a next page ne kuma za kuji wani sabon part mai tarwatsa zuciya, ku nutsu ko fahimta sosai🥰☺️_ 🌈🌈🌈🌈 *ABU_MALEEK* 🌈🌈🌈🌈 NIMCYLUV BOOK 1 PAGE 7-8 Idanun Coach ɗin ne suka fito waje sabida tsananin azaba haɗi da ficewar hayyaci, Ba ƙaramin shaƙa Abu_maleek ya yi masa ba, Sabida ko buɗe idanu ba ya iyawa, A.m kam cikin rashin sanin abinda yake aikatawa yay cilli da Coach ɗin gefe guda, Yana sakin numfashi tare da fesar da iska, gaba ɗaya blue ɗin ƙwayar idanunsa ta rine tai jajirrr tamkar gauta! Yana dafe bango cikin zafin nama kuma kamar walƙiya ya ɓace daga wajan ɓat, da idanu kawai Coach yabi bayan A.m a ransa yana mamakin wanne kalar Mutum Allah ya haɗasa da shi, Gaba ɗaya gane inda Abu_maleek ɗin ya nufa wahala ne, kaifi ɗaya ne shi, idan yace zai yi Tabbas zai yi, duk tsayin lokacin da suka ɗauka da Abu_maleek babu wanda ya taɓa ganinsa ya tsaya da wani yana magana irin mai muhimmanci ɗin nan, Bare kuma ai tunanin friendships bashi da yarda ko kaɗan, gani yake kowa zai iya cutar da rayuwarsa, da alama akwai abinda ya gana masa a zaba a rayuwarsa wanda har lokacin babu wanda ya san menene shi. Maza na rungome matayensu amma shi wata ƴar farar magensa wacce yake ce mata SWEET, ita ta maye masa gurbin mata, uwa da uba, Magen zai sanya gaba yay tai mata surutai kuma abin mamaki sosai take iya fahimtar kurman baƙin nasa, Abu_maleek bai son ihu yanzu zaka hargitsa masa tunaninsa bare kuma ka sashi gaba kace zakai masa faɗa, yana da wani Ɓoyayyan hali wanda har yanzu babu wanda ya samu nasarar gane wane hali ne Abu_maleek yake ɓoyewa wanda bai son kuma a gani? Yana da saurin ɗaukan zafi da kuma saurin yanke hukunci shiyasa baya shiga sabgar duk da bai shafesa ba. Ajjiyar zuciya Coach ya sauke tashin hankali kuma tsantsa ya bayyana a saman fuskarsa, yanzu yaya zai yi? Da wanne ido duniya zata kallesa? Musamman yanzu da kowa ya saka wa wannan babban wasan nasu ido, idan ta tabbata Chelsea sun ciye ƙwallayen ina ya dosa to? Abu_maleek shine hope ɗinsa, cikin sauri ya juya tare da shigewa cikin Stadium ɗin idan da yiyuwar ɗaga ball ɗin sai ai masa alfarma amma abu ne mai wahalar gaske. A hankali yake tafiya yana haɗe hanya kamar ɗan shaye-shaye, daya rufe idanunsa zai fara ganin wani tsuhun tarihi yana gilmawa cikin ƙwayar idanunsa, wanda tunusa a yanzu dai-dai yake da bugawar zuciyarsa, hannunsa dafe da goshinsa dake tsastsafar da gumin wahala, Duk mutanan da suke hanya sai sun tsaya sun kallesa cike da mamaki domin sun san ko waye, Wasu ma waya suke ɗaukowa suna masa vedio da picture, domin babu wanda ya taɓa ganinsa haka without his guards. Yana tafe a tsakiyar titin yayinda ya kejin gaba ɗaya duniyar na juya masa a wannan karan ko idanunsa baya iya gani, a dai-dai kuma tsakiyar kan titin ne kuma wata mota tazo da mahaukacin gudu gaba ɗaya tayo kansa, Cikin ikon Allah, motar ta tsaya cak wata ƙyakkyawar Badurwa ce a ciki sanye da ƙanan kaya masu matukar kyau da kuma ɗaukar idanu, idanunta manne cikin wani tafkeken glass, Ganin Abu_maleek a gaban motar ta yasa ta saki baki With much surprise ta shiga kallon A.m domin kallo ɗaya tai masa ta gane wanene! Amma mamakin ganinsa ya kasa barinta ta tabbatar ce eh lallai shi ɗin ne da gaske ba wani ba, Ganin jini na zuba a gefen kansa dalilin buga kansa da yay daga jikin bango yasa tai saurin buɗe ƙofar motar ta fito, Tana zuwa ta nufi inda yake tare da leƙa farar ƙyakkyawar fuskarsa tace. "Sir Are You okey? The you need some help?" Ta jera masa tambayar lokaci ɗaya! Ganin mutum kusa dashi yasa a hankali cikin rashin sanin mene yake aiwatarwa ya shiga miƙa hanunsa yana ƙoƙarin kama hannun budurwar da niyyar kare kansa daga faɗuwar da yake ƙoƙarin yi, Ganin haka yasa budurwar saurin matsawa gabansa Musamman da taga few people suna kallon su, ita kam abin farin ciki ne a gareta da kuma ci gaba a ganta da Abu_maleek mutum mai zarrah, Wanda sai ka shafe shekaru baka gansa ba indai ba'a t.v ba. Abu_maleek cikin sabuwar duniyar daya shiga ta juyewar tunani da kuma win ɗin data fara aiki a jikinsa yasa gaba ɗaya, jikinsa ya saki yay kan budurwar baki ɗaya tare da kifa kansa a saman wuyanta, tsananin farin ciki yasa budurwar faɗin. "Supia my name sir, lemme help you" Ta ƙare maganar tana ɗura hannunta a saman waist ɗinsa wanda yake da faɗi sosai, nan take ta lumshe idanunta sabida wani firgitaccen ƙamshi daya daki hancinsa. Abu_maleek jinsa a jikin wani abu ya tabbatar masa da cewa ya samu kariya ne, a hankali yaja numfashi mai ƙarfin gaske, tare da sauke wata Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya a hankali kuma ya shiga motsa jajayen laɓɓansa masu kauri da kuma sheƙi, cikin rashin sani ya manna softness lips ɗinsa a kunan Supia kana ya datse bakinsa da wani irin emotional sound ya ware laɓɓansa cikin tsakiyar kunanta yace. “Sweet, Mami, Secret” Ya faɗa lokaci ɗaya tare da zare bakinsa yana jin yadda zuciyarsa take masa lugude sosai, har yana jin kamar zata faso ƙirjinsa ta fito. Da sauri Supia ta sanyashi mota tare da shiga da Wani irin speed taja motar tare da nufar gidanta. A bakin wani tangamemen gate tai horn cikin sauri security dake gadin gidan yazo da sauri ya buɗe mata gate, Kai tsaye ta cilla hancin motar cikin katafaran compound ɗin gidan me cike da Flowers. Da ƙyar ta samu taka A.m cikin gidan sabida nauyin da yay mata ga wasu surutai da yake mata wanda bata san ko mene yake faɗa ba. Cikin farin ciki Supia ta kwantar da A.m saman makeken royal bed ɗinta wanda yake ɗauke da white bedsheet Tana kwantar da shi ta nufi cikin bathroom ta sauya kaya wannan lokacin bambamcinta da tsirara babu shi, Kana ta shiga gyara gashin kanta tana wargatsa shi, wayarta mai ƙirar Iphone 11 max pro ta ɗauka ta nufi cikin bedroom ɗin inda ta kwantar da shi domin tuni bacci yay gaba dashi. A can Stadium kowa kamar yadda Coach ya yi tunani haka ne ta kasance, domin sam ba'a ɗaga masa ƙafa ba duk da ya shaida masu cewa ɗaya daga cikin masu buga Wasan ne babu lafiya amma sam sukaƙi yadda, haka aka fara wasa tun kafin aje ko ina Chelsea ta lallasa Madrid da ƙwallo biyu da nema. Supia matsawa tayi sosai jikin A.m bayan tayi nasarar zame rigar jikinsa, ta shiga ɗaukan su selfie, ƙara matsawa tayi dai-dai saman ƙirjinsa ta ɗura bakinta dai-dai saman nasa nan ma ta ɗauki selfie bayan vedio'n da tayi masu yawa! Sosai take farin cikin kasancewa da sananne wanda duniya ta sani, tana gamawa ta ɗauki bowl da tewel ta haɗa warm water ta shiga goga masa domin shi ɗaya sai zufa yake haɗawa tana gamawa ta miƙe tare da barin bedroom ɗin ta koma Parlo ta fara watching TV tana jiran tashin sa. A can Cikin University kowa Salimerh ce zaune a cikin hall ɗin da suka gama ɗaukan lectures, ganin ita kaɗai ya rage yasa, ta ɗan taɓe baki tare da fesar da iska cikin nutsuwa ta shiga latsa keyboard ɗin wayarta tana sanya wasu Numbers, tana gamawa Kuma tai dailing number tare da mannawa a kunanta, Bisa mamkinta a karo na farko bayan shekara biyu kenan taji number data kira tana ringing. Cikin Zallar farin ciki tare da nuna jin daɗin ta, Ta shiga faɗaɗa fuskarta da Murmushi, kira wajan 5 amma babu response dole ta haƙura ta maida wayar jeka, A hankali kuma wasu siraran hawaye suka shiga fita daga cikin idanunta, Yaushe zata samu damar da zata fallasa asirin wanda zuciyarta ke zargi ne? Yaushe ne gaskiya zata bayyana a cikin Alaafin, mene yasa gaba ɗaya kowa kansa ya sani? Abubuwa da yawa suna faru, babban tashin hankalin ta bai wuce rashin ganin Queen Roomana da ba'ai ba, innocent woman like Her ace wani ya cuci rayuwar ta ya sace ta, Domin har kawo lokacin bata yarda cewa ɓata tayi ba tayi amana da cewa wani ya ɗauke ta sabida wani banzan dalili nashi mara toshe. Misalin 7 na dare ya shiga buɗe manyan idanunsa wanda sukai masa nauyi, ga wani irin raɗaɗi da suke masa, Bakinsa ɗauke da addu'a ya fara sauke ganinsa a saman tafkeken photon Supia dake maƙale jikin bangon ɗakin nata, Da mamaki saman fuskarsa, Ya shiga ware gajiyayyun idanunsa wanda yake jinsu tamkar an zuba masa yaji sabida zafin da suke masa, A hankali kuma ya shiga bin bedroom ɗin da kallo kana ya ɗaga hannunsa da ƙyar, Ya sauke a saman ƙirjinsa nan mamakin sa ya ƙara tsananta sabida ya jisa naked babu kaya, Jikinsa yabi da kallo yana taune leɓansa tare da runtse idanunsa cikin ƙarfin hali ya buɗe bakinsa tare da faɗin. “O'ohhhh” A hankali kuma ya miƙe tsaye tare da ɗaukan kayansa ya sanya a zuciyarsa kuma ya mamakin reason ɗin daya kawo sa cikin wannan banzan gidan, Yana gama sa kayan Supia na shigowa, Kallo ɗaya yay mata ya kawar da idanunsa kefe nan take yaji kuma tsanar mace ta ƙara nunkuwa ainun fiye da baya a cikin zuciyarsa, Ko inda take bai kalla ba kansa a ƙasa idanunsa a lumshe yay waje, da sauri ta mara masa baya tana faɗin. "Sir! Sir! Sir!" Amma ina ko tsayawa bai ba da yaga ta fiya binsa sai ya tsaya yana kwaɓe fuska tare da marai-raice fuska ya shiga langwaɓar da kansa gefe kamar ƙaramin yaro murya can ƙasa yace. "O'ohhhh, stay away for me Ma'ah" Yana faɗin haka yay waje kai tsaye kuma ya shiga gudu kasancewar sa ɗan ball ya saba da gudu yasa gaba ɗaya baya jin gudun duk da cewa bai daɗin jikinsa ya keji ba, Babu jimawa ya ƙarasa hotel ɗin, A reception yaci karo da Coach kallo guda yay masa ya ɗauke kai, zuciyarsa cike da tarin tambaya, Ko wasan aka fasa yau? Mene yasa ya ganshi a gidan waccen ƴar shilan da baki kamar alawar madara, A haka dai cike da sassarfa ya shige room ɗinsa, Coach kawo yazo labarin Abu_maleek ya daina bashi haushi sai tsoro da yake basa, Cike kuma da tsananin mamakin yadda yaga kamar blood a jikin farin wandonsa ya bisa da kallo! Yana shiga room ɗin ya nufi bathroom ɗin sa bayan ya sutale kayan jikinsa ya sakarwa kansa shower wata wahalalliyar ajjiyar zuciya ya sauke yana matse jikinsa waje guda, Sharp-Sharp ya yi wanka ya ɗaura alwala kana ya fito ɗaure da towel ɗin a jikinsa. Yana fita magensa ta taho da gudu ta haye jikinsa tana sakin ƙara wacce take nuna alamar cewa taji daɗin ganinsa kuma tai kewarsa. Rungome ta yay sosai yana shagwaɓe mata fuska tare da motsa bakinsa yace. "O'ohhhh my sweet i miss You" Ya faɗa yana ɗurata saman wuyansa tare da ɗaukan wata farar Jallabiya ya sanya a jikinsa. Tana gefensa ya gabatar da sallah, yana idarsa ta haye cinyarsa tana kallon fuskarsa, Ƙuri yay mata da idanu sai kuma ya langwaɓar da kansa gefe guda cikin nutsuwa haɗi da kamewa da kuma zallar jarumta ya shafi kan magen yace. "Sweet i need my mother, i need a shoulder to cry sweet, why dukkan mutane mugwaye ne, the you know what sweet?" Kamar mai fahimtar zan cansa magen ta girgiza kanta tana buɗe baki, shafa kanta yay yace. "O'ohhhh sweet na hannu da fitinanniyar yarinya, Mai ido a tsakiyar kai, look! Duk girman jikina bata ji tsoro na ba, nikam I'm scared sweet idan naga mace zuciyata bugawa take" Ya ƙare maganar yana sauke numfashi tare da janye idanunsa ya lumshe, zame jikinta tayi daga nasa da sauri kuma ta nufi deep frizer ɗin bedroom ɗin, Da ƙafarta ta jawo wani basket ta shiga zaƙolo fruits irin su Apple, Inibi, strowbeery , hadda tomato's da gauva, Da ƙafarta ta shiga jan basket ɗin zuwa gabansa, A karon farko ya sakar mata lallausan murmushi wanda ya haddasa lomawar dimples ɗinsa tare da bayyanar teeths gave ɗinsa wacce take siririya, A hankali yay kissing kanta tare da ɗaukan Apple guda ɗaya ya sanya bakinsa, tsananin sanyi da kuma zaƙin da yaji ya tilasta masa lumshe idanunsa har ya manta how long ya kasance babu abinci. Jin ƙarar abu ne kuma yasa ya juya a hankali, ganinta yay tana ƙoƙarin jawo masa win hakan yasa ya taɓe bakinsa tare da taune leɓansa cikin ƙasa da Murya yace. "It's okay! Sweet, stop hurting yourself” Apple da Inibi ta sha sosai kafin yaja sweet su kwanta saman bed ɗin sa bayan ya sauka kayan bacci zuwa Panjams, ya rungome ta sosai nan take bacci ya ɗauke sa. Masarautar Kanzaf Sosai tsaron da ake baya Alaafi ya tsananta matuƙa, Tashin hankalin su ya ƙaro amma har kawo lokacin babu wanda yasan cewa King Tunde bashi da Lafiya, Haka kuma babu wani labari game da ɓatan Queen Roomana, Adams ya fice a hayyacinsa, ya rasa maka ma da kuma abinyie, Rashin uwa ba ƙaramin giɓi bane a Rayuwar yara, Hadima Zubaida kowa taci gaba da rike sirrin da aka bata, duk da cewa tana samun matsala amma Allahamdulillah babu wanda ya takura mata da son jin yadda King Tunde yake, Zuwa yanzu kuma Sharefddeen ne yake zama a fada mutanan da suke zuwa kawo gaisuwa daga Kanzaf, Ake faɗa masu King Tunde yana shirin bikin ODUN EGUN kowa ya shirya wannan ranar akwai biki wanda ba'a taɓa yinsa ba a jahar Benin ɗin. Duk da a gefe guda jikin King Tunde ya rikice babu wanda yake fargabar bari a wannan duniya face mutum biyu, Jalaluldeen sai kuma wani giɓi na rayuwar tasa! *GUINEA* Tarihi Fulani makiyaya sun yi kiwo a cikin filayen da ke kewayen yankunan Sahel na Yammacin Afirka, wani bangare saboda yanayin muhalli da ke iyakance yawan filaye don dalilan noma, wanda ke haifar da gaba mai tsanani a fili tsakanin manoma da makiyaya. bayan yawan fari a yankuna masu bushewar Sahel, Fulani makiyaya a hankali sun koma kudu zuwa Guinea savanna da yan kunan daji na wurare masu zafi, wanda hakan ya haifar da gaba kan hanyoyin kiwo tare da manoma. Manoma sun koma arewa tare da karuwar yawan mutane. RUGAR MAHINJO saukar su kenan wani yanki dake ƙasar Guinea a ƙallah sun ɗauki Shekaru masu tsayi a hanya kafin su iso wannan waje mai tarin Ni'ima, Domin waje ne mai cije da bishiyoyi da kuma ƙurama, Gaba ɗaya dai dajin ruwa ne ya kewaye shi, shiyasa yake ɗauke da wani kalan ni'im taccen sanyi da kuma yashi mai ɗauke da ruwa. Babu jimawa Fulanin wanda suka kasance Fulani makiyaya suka shiga haɗa Bukkoki, da kuma wani gini da ake kira da “Suudu hudo” Sunyi Bukkokin da ciyayi ne, tun lokacin rani shiyasa duk inda zasu suke tafiya da ita domin samun sauƙin kafawa! Gaba ɗaya shanun wajan da kuma raƙumi da sauran dabbobi akai masu wani ƙaton waje wanda ya cinye kusan rabin filin sabida yawan dabbobin. Sanyin safiya ne gaba ɗaya fulanin Rugar Mahinjo sun tafi kiwo, hakan yasa Rugar tai shiru sai sanyi dake Kaɗawa. Daga can cikin wata bukka wata tsuhu ce kwance tana numfashi da ƙyar ko Idanunta bata iya buɗewa sabida tsananin yunwar data keji. Idanunta a rufe ta miƙa hannunta tare da shafa kan yarinyar dake kusa da ita wacce ta sunkuyar da kanta ƙasa. Gaba ɗaya yarinya ba zata wuce Shekara 17 ba, kayan jikinta fare wanda suka kasance na Fulani sunyi baƙiƙƙirin sabida dauɗa. Tulin sumar kanta kuma an naɗeta da wani baƙin zare, duk da hakan gashin rawa yake ita kanta yay mata yawa. Cikin kulawa Yakumbo tace. "Ko damata maa?" (Meke damunki?) A hankali ta shiga jan numfashi a wannan lokacin bata damu da nata cikin ba, burinta kawai ta samu abinda zata bawa Yakumbo taci, Domin Yakumbo itace rayuwarta itace wacce take gani taji daɗi a duk faɗin wannan rugar, Buɗe idanu Yakumbo tayi ita kanta ta san abu nai mai wahala ta wuce yau ba tare da aljalinta ya risketa ba, cikin tausasa murya Yakumbo tace. "Kayi haƙuri yarona JULDE komai yau tsanani akwai sauƙi cikinsa kaji ko?" Ta faɗa tana shafa kan wacce ta jira da sunan JULDE ɗin, shirun da Julde taji ne yasa ta ɗago fuskarta wacce ta ɓaci da hawaye, Yasubuhanallah! Ubangiji yay halittar kyau a nan, fara ce tass kamar jini zai tsar tuwa a Jikinta, madadin ƙwayar idanunta ya kasance baƙi kamar na kowa sai akai dace ƙwayar Idanunta ya kasance blue amma a juye suke, tana da dugwan hanci, ga lip's ɗinta so pink. A rikice ta shiga lalubar inda Yakumbo, cikin Muryar kuka Julde tace. "Har ki mutu ki barni a Wanga duniya Yakumbo, kai ne komai nawa, kada ka barni a cikin wannan azzaluman Yakumbo" Ganin da gaske Yakumbo bata motsi yasa da sauri ta lalubi inda sandar ta take, Cikin fahimtar hanya da kuma baiwar da Allah yay mata na cikin ƙwayar Idanunta, duk da kasancewar ta Makauniya amma tana iya fahimtar inda zata nufa. Fitowa tayi daga cikin Bukkar tana bin hanyar da sandan ta ke mata jagora hannunta riƙe da wata ƙaramar ƙwarya, Akwai tarin dukiya a Rugar amma ita da Yakumbo ɗinta sam dukiyat batai masu wani amfani ba, Sai su wuni su kwana da yunwa ko madarar shanu ba za'a basu su gasa cikin su ba. Ganin yanzu Lokaci fita kiwo ne yasa kai tsaye ta nufi ke wayan shanun, domin tasan dole za'a bar wasu musamman masu ciki. Idanunta na zubar da ƙwalla, ga yadda kayan jikinta suka yage har suna shirin fito da ƙyakkyawar surar da Allah ya bata, musamman ƙirjinta a zahiri ko ruwa mutum bazai iya sha a inda Julde take ba sabida wani irin warin ƙazanta da take. Haka take tafiya babu ko takalmi dan ma garin akwai Ni'ima. A haka ta isa garken shanun kai tsaya inda taji kukan wata Nagge (shanuwa) tana zuwa fuskarta ɗauke da Murmushi sabida jin daɗi da tayi zata samu madarar da zata bawa Yakumbo ɗinta tasha. Bayan ta tatsi nonon ne kuma ta ɗauki hanyar komawa, tana tsaka da tafiya taji an rafka salati tare da faɗin. "Shai gyan yaro mai satar madara, woooo! Su Julde anji kunya jama'a ga ɓaro mun kama" Nan da nan aka tarawa Julde mutane sabida tsananin tsoro da firgici tuni tai cilli da ƙwarya hannunta, Gaba ɗaya suka ɗauke ta zuwa wajan ARƊO cikin tsana da kuma Allah wadai da hali irin na Julde yace. "Walle ka bani kunya yaro ashe duk madarar da muke rasawa kai kake sacewa kai da uwarka" Cikin tashin hankali Julde ta shiga girgiza kanta, sosai take son magana amma bakinta ya gaza furta komai. Babban tashin hankalin yadda bata jin maganar Modibbo, ga babu idanun gani bare taje wajansa neman taimako, wani daga cikinsu mai suna Labbo yace. "Ai jiyama shi ne yaje har garke ya tatsi nono ƙwarya biyu" Zaro ido ARƊO yayi yace. "Wallai dole ai maka hukunci dai-dai da abinda ka shuka" Ya faɗa yana kallon wani Mutum yace. "Maza ɗauko Aska" Jin an ambaci Aska yasa Julde zubewa a wajan ta shiga rufe sumar kanta, tuni wanda akace ya ɗauko Aska yaje ya ɗauko ya dawo, Yana zuwa wajan ARƊO yace. "Maza aske min gashin kansa, cire sumar kai masa ƙwalƙwal" Kasancewar Fulani mace ita suke bawa kalmar Namiji hakama namiji su bashi kalmar mace, Ihu Julde ta sanya ta shiga kiran sunan Yakumbo da kuma Madibbo, Lamiɗo tuni ya sanya hannunsa ya cafki sumar kanta tare da cire ɗaurin nan take gashinta ya sauka har wajan waist ɗinta, ARƊO ya ƙara cewa "maza cire gashin kada abar masa komai kai masa irin na jariri arado" Cikin rashin imani da tsoran Allah Lamiɗo ya ɗaga Askar tare da.... SALON NA MUSAMMAN NE🥰💃🏻 KADA A BARKA ABAYA. *ABU_MALEEK NA KUƊI NE, IT'S 500 VIA 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 GA ƳAN UWA ƳAN NIGER KUMA SUYIWA NANA AI'CHA MAGANA AKAN WANNAN NUMBER 84506476* KASAN MUTUM NA FARKO WAJAN BIYA DOMIN SAMUN DAMAR SHIGA VIP✍🏽 KUYI SHARE FISABILILLAHI SABIDA ALLAH👏🏻 🌈🌈🌈🌈 *ABU_MALEEK* 🌈🌈🌈🌈 NIMCYLUV BOOK 1 PAGE 9-10 Cafkar gashin kanta, sabida tsananin zafin daya ratsa jijiyoyin kan Julde ya sanya bata san lokacin data saki wani gigitaccen ihu tare da fasa ƙara da dukkan ƙarfinta, Wanda hakan ya ƙara haddasa juyewar blue ɗin Idanunta wanda suka gama rinewa da jaaa sabida azabar da tayi mata yawa. Baya Arɗo yayi cikin matuƙar jin daɗi da kuma farin cikin yau ya kama ɓarauniyar da take shiga cikin garken shanun har take samun damar tatse masa madarar shanunsa, Zabura yay cikin son dukiyarsa da kuma son bawa dukiyar tasa kariya yace. "Billahi Yaron nan ya kashe mu, madarar shanu ƙwarya biyu, dole ai masa hukuncin da yafi wannan, dole sai kayi mana kiwon shanu na mako biyu" Da Zallar mamaki Lamiɗo ya tari numfashin Arɗo yace. "Tayaya ne wannan ƙaramin yaron zai iya kiwon Nagge wajan guda 100?" Murmushi Arɗo yayi yana mai jinjina kansa domin shi kaɗai yasan dalilin daya sanya yace haka, Ba tare daya bada waccen amsar ba cikin bada umarni ya ƙara cewa. "Cire sumar nan yanzu wannan kuma shi ne hukumcin ɓarawon madarar shanu, barin irin wannan a Rugar Mahinjo babban hatsari ne, domin cigaban faruwar hakan zai iya kawo daƙoshewar tattalin arziƙin Fulani makiyaya, kunfi kowa sanin cewa wannan shanun sune arziƙin dukkan wani ɗan Rugar Mahinjo, Da kuma madarar shanun muke samun kuɗaɗan kula da wasu dukkan Nagge da suke ƙarƙashin kulawar mu" Cike da fahimta kowa na wajan yay na'am da maganar Arɗo, domin yay amfani da abu mafi suyiwa a zuciyar fulanin wato shanunsu, Babu wani abu dake baƙanta ran Fulani makiyaya irin nakastuwar shanunsu. Lamiɗo ya jinjina kai tare da murmusawa, shi kaɗai shima yasan dalilin daya sanya Arɗo faɗin hakan, Da ƙarfi kuma ya ƙara jan sumar kan Julde wacce har yanzu ya kasa kama ƙarshen sumar sabida tsayin da gashin yake dashi, Ganin yadda Julde take ihu tare da ƙoƙarin fisgewa zata gudu yasa Arɗon Rugar Mahinjo faɗin. "Ɗaure shi, maza kawo igiya a ɗaure wannan mugun irin" Julde numfashinta ne ya kusa ɗaukewa sabida sabon tashin hankali, Ita burinta a yanzu ta koma wajan Yakumbonta bata san halin da yunwa ta sanya ta a halin yanzu ba, Da rarrafe taja Jikinta ta shiga lalubar inda take jiyo muryar Arɗo, duk da cewa bata gani amma tana iya bin sautin Muryar mutum ta isa inda yake. Tana zuwa wajan Arɗo ta rirriƙesa tare rushewar da wani irin raunataccen kuka mai tarwatsa zuciyar dukkan wani mai imani da kuma tausayi, Kuka take wanda yake nuni da irin hali ƙunci da kuma takurar da take ciki, Kuka take da dukkan ƙarfinta zuciyarta, kuka ne wanda yake nunawa duk wani Mutumin dake wajan irin halin yunwa da kuma ƙishin da suke ciki ita da Yakumbo, Kuka ne wanda yake nuni da halin ƙazantar da suke ciki domin rabonta da wanka a rayuwa harta manta, Balle ai maganar gyaran jiki duk da cewa da fulanin daji irin su ba'a san so da haka ba. Cikin muryar da kuka ya gama cin ƙarfinta tace. "Kayi mini rai Arɗo, ka taimaki rayuka biyun da basu da wani mataimaki sai Allah, dan Allah kada ki cire min sumar kai ma, za'a min dariya kuma zan zama abin kallo da ƙyamata wajan mutanan Mahinjo, Kaimin dukkan wani hukunci amma ka janye maganar cire min sumar kai, Ni macace ne, kada kuyi abinda zaku mai dani ta namiji, Ban taɓa sata ba, yanzu halin yunwar da muke ciki ne yasa Ni fitowa neman abinda zan bawa Yakumbo, Dan Allah Arɗo ki taimaka kada yunwa ta kashe shi, kada yunwa ya kashe Yakumbo, ka bani madarar ko kaɗan ne na bashi yasha" Zame ƙafafuwansa Arɗo yayi yana ƙara kallon ƙyakkyawar fuskar Julde wacce take masa kama da wata halitta, Kallon JULDEN kuma na ƙara ta fasa zuciyarsa, yana san yashi tuno da wani shuɗɗaɗan tarihi wanda tuno sa a yanzu dai-dai yake da bugawa zuciyarsa, Cikin ɓacin rai yasa ƙafa tare da hankaɗe Julde wacce ta kasance bera a Rugar Mahinjo bata da kowa sai Yakumbo da Madibbo, Da sauri kuma Lamiɗo yazo ya fisgi gashin kanta ya fara janta jikin wata bukka, Gaba ɗaya mutanan Mahinjo suka mara masa baya domin suma a lokacin cike zuciyoyinsu suke da tsanar Julde wacce take shirin ganin bayan tattalin arziƙin su,. Wani tsuhu kowa tuni ya koma gefe ya kuka wiwi, sabida a jikin shanuwarsa Julde ta tatsi nono, gashin Naggen tana da ɗauke da tsohun ciki wannan dalili ya ƙara tayarwa da tsohun hankali a tunaninsa shike nan Julde ta kashe masa abinda yake cikin shanuwarsa. Cikin rashin Imani haɗi da rashin tausayi, Lamiɗo ya fara zubawa Julde ruwa mai sanyin a tsakiyar kanta tare da ɗaukan wani abu mai kama da sabulu ya shiga goga mata akai, Cikin rashin Sa'a sabulun ya fara shiga cikin nakasassun Idanunta, Wani kalar ihu da kurnani Julde ta fara wanda sabida tsabar kuka ko muryarta ba'a ji. Wata duguwar aska Lamiɗo ya ɗauka sabu tass da ita sai sheƙi take, ya kafa askar a gaban ƙwantaccen sumar dake gaban goshinta, tunda ya ɗura askar bai dire ba sai daya zabtare gaba ɗaya rabin sumar kan. *ABU_MALEEK IS NOT FREE BOOK, IT'S 500 VIA 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616, ƳAN NIGER SUYI MAGANA TA WANNAN NUMBER 84506476* A can cikin Bukkar su Julde kowa, Yakumbo wani kalar numfashi take, Gaba ɗaya ta galabaita takai munzalin da idan Numfashin ya fita baya dawowa, a hankali ta buɗe bakinta ta shiga kiran sunan Julde tana faɗin. "Hai kizo nan, kizo na faɗa maki wata magana kafin Ubangiji ya ɗauki raina, Julde!! Julde!! Julde!!!...." Kafin ta ƙara cewa komai numfashinta ya fara fisga ta shiga miƙewa domin babu komai Cikinta rabon da suci abinci ita da Julde har sun manta sabida zafin talaucin da suke ciki. Shin su ba ƴan garin bane? Ko kuma dai basu da kiwo ko guda ɗaya ne wanda za suyi taƙama dashi suma a matsayin su na Fulani makiyaya? Ko kuma dai akwai wani dalili daya sanya su cikin wannan halin? Tabbas ruwa baya tsami banza.. Salati Yakumbo ta fara kumfa na fita ta cikin bakinta hannunta riƙe da wani abu wanda take sakinsa, a dai-dai lokacin da Lamiɗo ya gama yiwa Julde aski tass ya zamana ko jaririn da aka haifa yau ya fita sumar kai nesa ba kusa ba, A kuma dai-dai lokacin ne Ubangiji ya amshi ran Yakumbon Julde, wanda ta tafi lahira ne cike da burin faɗawa Julde wata muhimmiyar magana Amma Ubangiji ya fita sanin komai dake cikin wannan duniyar mai cike da ruɗani da kuma tashin hankali, A kuma wannan lokacin ne Madibbo yake can cikin daji yana haƙa rami da kuma ɓoye wani muhimmin abu, hakan ta sanya bai san abinda yake faruwa cikin Rugar Mahinjo ba. A can Madrid kowa yau ya kasance weekend, wato ranar daya kasance hutu ga dukkan wasu ma'aikatan gwamnati, 11 dai-dai na safiyar lahadi wato Sunday, A.m ya shiga buɗe nauyayyen idanunsa wanda suke cike da tarin bacci da kuma gajiya, Tunda ya buɗe idanunsa yaga duhu daga cikin bedroom ɗin sabida kashe hasken ɗakin da yay ya maida idanunsa ya rufe, A hankali kuma cike da tarin gajiya da kuma ciwon da kansa yake masa a ƴan kwanakin nan, Ya sanya hannunsa tare da ɗurawa a tsakiyar goshinsa yana murzawa a hankali sabida zufar da yaji tana tsastsafo masa, A wannan lokacin tunani ne yake ta ziyartar ƙwaƙwalwarsa, Wanda Yawan tunanin yake ƙara haddasa juyewar tunaninsa a koda yaushe, Abunka da mara cikakken lafiya, wanda hankali irin na sauran mutana ne bai gama ratsa shi ba. Tunanin Mami, da kuma kuma matar data zame masa tamkar uwa yake a wannan lokacin yake, yaya suke? Meke faruwa dasu babu abinda ya sani, Sosai yake son zuwa gare su koda ace bazai zauna tare dasu ba, Wata lafiyayyiyar ajjiyar zuciya ya sauke yana mai ganganro da hannunsa zuwa tsakiyar ƙirjinsa wanda yake ɗauke da kwantacciyar suma, Mai kyau da tsari, Fuskarsa, bugawar zuciyarsa ce ta tsananta da sauri ya sanya hannunsa a saitin ƙirjinsa yan kwaɓe fuska tare da marai-raice wa, kamar ƙaramin yaro, Cike da tsoro ya ƙara buɗe idanunsa ya shiga rarraba su a cikin tafkeken bedroom ɗin nasa, A sanyaye ya buɗe ƙyakƙyawan laɓɓansa wanda suke fresh so pink damn cute and softness, cikin can ƙasan maƙoshinsa yace. "Ya Rabbi! How can that be possible?, Mene yasa ya kejin tsoro da kuma fargaba ne?" Ya shiga yiwa kansa tambayar can kuma yasa hannu ya ɗan matse kansa a fili cikin slow voice ɗin nan nasa mai narkar da zuciya cike da tarin shagwaɓa yace. "You're mad Abu_maleek" zare ido yay sosai tare da pouting kansa da finger yace. "What? Mad me? No!!! No!!! I'm not ni ba mahaukaci ba and never na zama mahaukaci" Ya ƙare magana tana tsotsar laɓɓansa, Ɗan juyawa yay kaɗan yana lumshe idanunsa sabida motsin da yaji a gefensa ana yaye duvet ɗin jikinsa, Sweet ce take yaye masa duvet ɗin, farar mage ƙyakƙyawa gata ƙatuwar gaske rainon madara, Ganinta yasa ya ɗan yi Murmushi har sai da dimples ɗinsa ya luma tare da bayyanar teeths gave ɗinsa kana ya sanya hannunsa ya ɗauke ta cak yana shafa kanta yace. "Mrng sweet, how was your night?" Ya tambaye ta yana kissing goshinta, tare da rungome ta sosai ya shiga sauke ajjiyar zuciya, domin bashi da wani wanda zai magana dashi ta fahimta har ya fahimci maganar tasa a tunaninsa sama da magensa, Yana sonta sosai, domin idan bata da lafiya sam bashi da walwala, Kowa yana amsa sunan sa dana mahaifinsa amma shi madadin haka sai ake kiransa da sunan wani can daban, sunan da bai san lokacin daya fara ba shi dai ya riski kansa a ciki ne. Ware idanunsa yay yana ya mutsa fuska yace. "O'ohhh yunwa sweet lemme freshen up" Ya faɗa yana sakinta da sauri ta sauka daga jikinsa kai tsaye shima ya miƙe sai lokacin ƙyakkyawar halittar jikinsa ta ƙara bayyana kana ganin Abu_maleek kansa cewa give of Allah bawai haka kawai ya kasance a duniya ba, Akwai tarin ƙaddarori a tare da shi. Kai tsaye bathroom ya shige yana zuwa ya sakarwa kansa shower, duk da cewa yau gashin akwai sanyi sosai ga snow da take ta zuba. Ruwan shower na sauka a jikinsa yana sakin ajjiyar zuciya yana gamawa yay brush kana ya nufi mirror'n dake bathroom ɗin gigice kuma yay baya da sauri sabida idanunsa da suka sauka akan. *ABU_MALEEK NA KUƊI NE, IT'S 500 VIA 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 ƳAN NIGER SUYI MAGANA TA WANNAN NUMBER 84506476* 🌈🌈🌈🌈 *ABU_MALEEK* 🌈🌈🌈🌈 NIMCYLUV BOOK 1 PAGE 11-12 *INA MARA BA DA WANDA ZA'A TALLATAWA HAJARSA (BUSINESS)* Baƙin zanan dake saman ƙirjinsa, zuwa ƙasan cibiyar sa, gaba ɗaya zanan wanda akai da baƙin abu ya mamaye ilayin farar fatar cikinsa, Sai ya zamana kamar anyi masa zanan Tattoo ne, A duk lokacin daya buɗe idanunsa yaga zanan sai yaji zuciyarsa ta halba tare da buga masa da ƙarfi, Yana samun kansa cikin ruɗu haɗi da fargaba,bai san lokacin da zanan ya kasance a jikinsa ba, Shi dai ya buɗe idanunsa yaga zanan, Menene shi? Wane yay masa gaba ɗaya bashi da masiyyar komai, Amma yana ji a ransa Tabbas akwai Ɓoyayyan abu game da wannan zanan, Shiyasa baya taɓa bari wani ya gani, Duk da cewa baya son zafi da kuma manyan kaya amma yana ƙoƙarin ainun wajan ganin ya bawa zanan kariya, Lumshe idanunsa yay tare da cafko laɓɓensa na ƙasa wanda ya gama jiƙewa da ruwa ya shiga tsotsa tare da cijawa, Ƙuri yaywa zanan da gajiyayyun idanunsa masu kaifi da sanya mutum cikin firgici, Shi kansa a wannan lokacin yana son ya fahimci zanan menene? Amma duk yadda yakai dan son fahimta baya gane komai na jikin zanan, Sai kuma baƙin zanan ya ƙara haska farar jikinsa, ya zama kamar wani adoo ne a jikin masa musamman shi da yake tare da turawa, Cikin nutsuwa haɗi da kamewa ya miƙa hannunsa tare da ɗaukan bathrobe ya sanya jikinsa tare da covering ƙirjinsa sosai, Idanunsa a lumshe lashes ɗin nan zara-zara, sai ɗigar da ruwa suke ga girar a cike baƙa sosai da ita. Yana fitowa ya nufi dressing mirror yana daga tsaye ya ɗauki wani lotion mai kyau da ƙamshi ya shafa, sabida garin sosai yake da sanyi, Yana gamawa ya ɗauki body spray ya fesa saman fatarsa, Sai kuma ya ɗauki handrayer ya shiga gyara sumar kansa, ya shafa oil a ƙwantaccen sajansa, Nan da nan kyau da kuma haibarsa haɗi da cikar zatinsa suka bayyana yay wani mugun kyau like takeaway, Wata red ɗin Armless ya ɗauka wacce take da zip daga gaba amma yay unzipping rigar, sai hula red daya ɗauka ya sanya saman sumar kan nasa, Ta rufe iya saman gashin banda wanda ya kwanta can ƙasan wuyansa, Yasubuhanallah! A.m ya zama wani damn cute are extremely ɗin nan, Long wando sleeves ya sanya wanda ya kasance blue black, Yana gamawa ya juya walking slowly ya nufi Parlo hannayensa sanye duk cikin aljihu, duk da cewa sanyin bai damunsa amma yana jin yadda tsigar jikinsa ke tashi, A Parlo ya samu sweet kwance saman 3seater tana bacci duk ta cure waje guda, Tattausan Murmushi ya saki wanda iya saman laɓɓansa ne kawai, gently kuma ya nufi wajan deep freezer ɗin dake Parlon ya ɗauki zallar madarar shanu mai ɗan zafi kasancewar yau setting ɗin freezer, Yana ɗaukan madarar shanun ya cire tankar Inibi guda ɗaya a hankali cike takun ƙasaita ya juya ya zauna kusa da kitty ɗinsa. Daɗi da garɗin madarar ya haddasa masa rufewar idanuna ba tare daya shirya ba, sosai yake son madarar shanu tana ƙara masa kuzari musamman idan ta kasance zallar ba haɗi. Idanunsa ya rufe sabida murɗawar da cikinsa yay, a hankali ya shafa cikinsa wanda ya kusan haɗewa da bayansa, Daga can outside kowa wanda maid ɗin hotel ɗin ce ta shiga danna blet ɗin door ɗin tana jiran permission, Taɓe baki yay kana ya Marai-raice fuska kamar wanda aka tilastawa magana yace. "Come in" Tuni daman ya buɗe da remote a hankali take turo table breakfast ɗin nasa, Ko inda take bai kalla ba, sai rufe idanunsa da yay ya haɗe rai sosai, Ƙasa tayi da kanta tace. "Sir! Breakfast is ready" Shiru yay mata ita kuma ganin hakan ya sanya ta ƙara maimaita wa idanunsa a rufe yace. "Out" Da sauri ta juya zata fita Murya can ƙasa yace. "Come and pick your jagwalgwalo" Yana faɗin haka ya miƙe tare sanya hannunsa ya ɗauki sweet kai tsaye art room ɗinsa ya shiga, Ya ɗauki pen da different colors a hankali ya fara zanan idanunsa a lumshe a haka yake zanan, Yana gamawa ya buɗe idanunsa dai-dai lokacin sweet ta farka ƙuri yaywa zanan yana kwaɓe fuska ya ɗauki sweet ya rungome tare da faɗin. "What I'm did? Mace na zana ko namiji? Why kai babu gashi but ƙirji yay the same dana mace mai...," Da sauri ya shiru yana ƙara kallon zanan shikam duk sanda ya rufe idanunsa yay zanan abinda yake zanawa kenan ya rasa wacce kalar halitta ce macace ko namiji kullum kuma idanun a rufe suke mikewi yayi tare da rungome sweet wacce take ƙara shigewa jikinsa. Alaafi Kanzaf (Masarautar Kanzaf) Da sauri yake tafiya cike da tashin hankali, ko inda Barori da Fadawa suke baya kalla, Bare ya samu zarafin amsa masu gaisuwar da suke masa, Yana tafe sanye da baƙar Alƙyabba mai ratsin fari, Idanunsa sun kaɗa sunyi jajir sabida tsananin tashin hankali da kuma damuwar da yake ciki, Kai tsaye sashin Mai Babban ɗaki ya nufa, Yana zuwa masu tsaron ƙofa suka buɗe masa, cikin sauri ya sanya kansa ciki, A babban parlo ya sameta zaune saman wata haɗaɗɗiyar ladduma, an cika gabanta da kayan itatatuwa, Yana zuwa ya zauna a gabanta tare da haɗe ƙafafuwansa waje guda fuskarsa nan tasa kamar hadari babu walwala sam ko guda a cikinta, Ganin yanayin da Adams ke ciki yasa Mai Babban ɗaki fahimtar Tabbas akwai abinda yake damunsa, ko kuma ya samu wani labari akan Mahaifiyar sa Queen Roomana. Cikin nutsuwa da kuma son kwantar masa da hankali tace. “kiloshèle?” (Meke faruwa?) A hankali ya ɗaga idanunsa da suka rine da jaa, Ya kalli Grandma ɗin tasa cikin yanayin dakewar zuciya da son ɓoye mata abinda ke faruwa dashi, Ɗan ƙasa yay da Muryarsa very slow yace. “shè Oba wani Aàfin?” (King yana cikin Masarauta?" Da mamakin tambayar rainin hankalinsu ta kallesa, ba tare kuma da tace komai ba taci gaba da duba azkar ɗin hannunta kasancewar ta mace mai tsananin riƙo da addini. Ganin yadda Mai Babban ɗaki ta share tambayarsa yasa Adams yaji zuciyarsa ta ƙara gamsuwa da abinda yake shirin faruwa a cikin Alaafin ɗin, Yau kimanin sati guda kenan babu King Tunde Muhammad Jalal a cikin fada, ko tirakar sa babu mai shiga, Ga tsananin da aka ƙara a cikin Alaafin ɗin, ko ina ka zaga securitie's ne ta ko ina, ba kuma iya cikin Alaafin ɗin abun ya tsaya ba, A'a hadda cikin Kanzaf ɗin, abinda ya ƙara tada hankalin sa da kuma jama'ar dake cikin Kanzaf ɗin, Domin babu wani bikin ODUN EGUN da aka taɓa yi aka shirya wannan tsaron sai na wannan shekarar, Cikin nuna rashin damuwa yace. "Wani abu na faruwa a cikin Alaafin ana ɓoye mana, menene wannan abun, wannan tsaron duk na menene? Shin mu baza mu iya kare Alaafin daga abin cutarwa bane sai an kawo wasu securitie's? Mene yasa King Tunde baya fitowa? Ance MALEEK ya mutu mene yasa bamu ga gawarsa ba why all this happened?" Ya ƙare maganar in a commanding tune. A ɗan gigice Mai Babban ɗaki ta kalli Adams, cikin Zallar mamaki da kuma al'ajabi ina ya samu wannan maganar? Yaya akai yasan cewa MALEEK ya mutu? Cikin haɗe gira sosai tace. “Kilodé to fè má inkán ton shèlé Ni Aaafin? Omàda ti obálé gbágbé oró na, ko béré sini ronú ibi ti iya re Oloori Roomana wá, shé won ti ku tábi won wá layé? Lati ma inkán ton shélé Ni Aaafin ma soro gidigàn. Kodi dádán Kori gbogbo owùn to shélé Adams” Abinda tace a hausance Shine “Mene yasa kake son sanin abinda yake faruwa a cikin Alaafin? Zai fi kyau ka manta da wannan zan can, ka fara tunanin inda Mahaifiyar ka Queen Roomana take, da gaske tana raye ko kuma ta mutu? Sanin abinda yake faruwa a Alaafin zai maka matuƙar wahala, kuma sai sanya baka son abinda ba lallai ka samesa ba Adams” Kallon Mai Babban ɗaki yay yace. "I have the right to ask, ɗan uwana yay nesa dani, an wayi gari babu Mami, yanzu ana maganar jinin ɗan uwa na, yanzu kuma almost 1week babu King Tunde, then Aremo Sharefddeen shike Zama a madadin King Tunde a fada" Jinjina kai Mai Babban ɗaki tayi, idan hankalinta yay dubu to ya tashi, ganin bata da niyyar magana yasa Adams ya miƙe a fusace tare da yin waje. Da idanu ta bishi domin tuni ta fahimci zafin kishi ke damunsa na ganin Sharefddeen a kan kujerar karaga. Adams na fita ya haɗu da Iyalode ( Jakadiya) a hanya tana tafe tana ƴan dube dube kamar mara gaskiya, Kwallon yadda bakinta yake rawa yayi, alamar dai akwai abinda yake cin zuciyarta, washe baki tayi tare da suma yi masa kirari sosai, domin shi ne bai fiya sakar mata fuska ba, sabida kasancewar sa mutum bai jin kansa da kuma tarin izzar Sarauta, Kallonta yayi fuska babu yabo ba fallasa yace. "Tauraruwa mai wutsiya..., Kura kike ga tsoro ga ban tsoro” Ya ƙare yana cije bakinsa tare da binta da kallo, for the frist time kenan da yaji yana son yaji salon nata gulman dan haka ya bata all his attention. Murmushi tayi tana ƙara waigawa kafin ta numfasa tace "Gobara daga Teku maganinta sai Allah, wani kaya ne ya sauka nasan za kaji daɗin kayan, musamman idan kaga launin su, amma kada ka faɗawa kowa nice na fara sauke maka tallan kayan kaji ko?" Jinjina kai yay tana shafa ƙwantaccen sajansa kafin yace. "Kice yau dawa tayi nama kenan, ta ina kayan ya sauka? A kuma hannun waya sauka?" Da sauri tace. "Naji labarin cewa, Oba zaiyi murabus wannan dalilin ya sanya Aremo Sharefddeen yake zama a fada ma dadin King Tunde, Ni kowa nace wannan ai son zuciya ne, da nuna bambanci ko dan anga babu idanun uwar ɗaki na" Sai kuma ta fashe da kuka, Tare da kama bakin zani ta shiga sharce majina da gefen zaninta, kana tace. "ALLAH sarki uwar ɗaki na, nifa sam ban yarda da ɓatan ta ba, ƙilama ƙuruciya akai mata sabida mugun nufi" Nan take zuciyar Adams ta hau bugawa idanunsa ya ƙara yin jaa da sauri yace. "Naji daɗin wannan labarin, akwai kyauta mai tsoka anjima zan nemeki, amma da Sharefddeen ya hau kujerar nan ƙwara ni dashi mubar duniyar" Yana faɗin hakan yay gaba kamar shirwa, har wani duhu yake gani a cikin idanunsa, Yana barin wajan Aremo Shakiru na zuwa tun daga nesa Iyalode ta saki kuka tana rafka salati, Da mamaki Shakiru ya kalleta kafin yay magana tace. "Muhammadur Rasulullah (S.A.W) ashe kowa mugu ne, wallahi mutumin nan ranka yake nema, nikam nace sam bazan yaudareka ba, yooo ina dalili fisabilillahi? Gashi dai fari tass dashi kamar nunanniyar kabewa amma baƙar zuciya garesa kamar yadda fuskarka take baƙa" Cikin rashin fahimta Aremo Shakiru yace. "Meke faruwa? Waye? Kamata ace za'a ga baya na? Never wallahi?" Cikin ƙara matso ƙwallar idanunta tace. "Abun ba daɗin ci, nikam nace ƙilan yau ba zaka iya bacci ba, yanzun nan Aremo Adams yake tambaya ta, wai Meke faruwa menene sirrinka domin yasan ni kaɗai na san komai naka" Dariya Shakiru yay sosai kafin yace. "Nasan hakan zai faru, dan haka babu wanda yasan abinda nake shiryawa rabo dashi kawai, komai yace maki ki faɗa min" Kai ta ɗaga masa a zuciya take faɗin "ɗan banza da hanci kamar bushasshen kifin miya" Yana faɗin haka ya yi gaba abinsa, Dariya sosai Iyalode (Jakadiya) tayi tace. "Me nayi yanzu? Na ƙara wuta fetur kenan? Yanzu aka fara wasan?" *ABU_MALEEK PAID BOOK NE, BIYA KUƊIN KI, DOMIN KASANCEWA MUTUM TA FARKO WAJAN SHIGA VIP GA PROMO ƊIN DANA BAYAR, IT'S 500 VIA 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 ƳAN NIGER SUYI MAGANA TA WANNAN NUMBER 84506476* Washe gari da maraice, Salimerh na zaune a lambu, iska mai daɗi tana kaɗa yalwaraccen ganin kanta, Tana sanye da Black Silk short robe, La Perla company's, hannunta riƙe da wani ƙaramin bowl mai kyau cikinsa cike da cin cin da Samosa, daga gefenta kuma wata duguwar kujera ce mai kyau, irin ta hutawa, Gaba ɗaya lambun cike yake da shukoki. Yanzu saura 1week bikin ODUN EGUN kuma shi ne mutumin daya dace ya fita matsayin Masquerade amma baya nan yay za tayi yanzu? Shine kaɗai zai iya dakatar da komai cikin sauƙi, wayarta ta ɗauka a hankali ta shiga dailing number sa, cikin Sa'a number ta fara ringing, Kamar a mafarki taji yayi answering call ɗin, da sauri ta juya domin ta tabbatar cewa babu kowa, cikin farin ciki har hawaye na zubu mata tace. "ZAKI!" Sai kuma tai Shiru saboda kukan da yaci ƙarfin ta, jin yana ƙoƙarin kashe kiran yasa da sauri tace. "Akwai Matsala zaki, how long zaka kasance a inda kake? Shin zaka dauwama a inda kake ne? Mene yasa baka tunanin kabar ni, kamar Abba, kamar Mami? Please come back to us kaji Zaki" Shiru tayi tana sauraran abinda yake cewa duk da ba wata magana yake mai tsayi ba, amma yadda yake Maganar kaɗai zaka san cewa bai saba dayin maganar ba, ga voice ɗin nan very slow kamar mara lafiya, Kuka ta sanya masa sosai tana ɗan buga ƙafarta, can sai dabara ya faɗo mata da sauri tace. "What? King Tunde ya mutu? Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un!" Shiru tayi sabida jin yadda yaja wata wahalalliyar ajjiyar zuciya mai ƙarfi, cikin farin ciki tace. "Ok Zaki, come back soon, but nan da 3days kaji" Jin ya amsa da "ok" yasa ta kashe wayar tare da miƙewa tsaye, tana ɗan tsallan farin ciki, domin idan har Zaki yazo to tabbatas komai yazo ƙarshe (anya?). Da sauri Junaid take bakin ƙofar shigowa yay sauri ya juya cike kuma da tashin hankali, ya nufi sashin Otun (Galadima). Mai Babban ɗaki da Oumuu-Ayman zaune a saman dinning table suna yin dinner a hankali suke magana yadda babu mai jin abinda suke cewa, Oumuu-Ayman na Shirin yin magana su kaga Bola ta ƙarasu wajan ita da Hadimanta, kamar zata tashi Idanunta ya kumbura saboda kukan data sha, Tana zuwa ta kalli Mai Babban ɗaki da Oumuu-Ayman kafin cikin kiɗima tace. "Da gaske MALEEK ya mutu? Shin da gaske ne an zubawa King Tunde Muhammad Jalal Goba a cikin Abin shansa? Da gaske ne kuma MALEEK ɗin ba mutuwa yayi ba ɓoye sa akai?" *FREE PAGES YA KUSA ƘAREWA🥱 via 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616* Wata zufa ce ta shiga karyuwa musu, gaba ɗaya tashin hankali ya gama baiyana a fuskokinsu, kenan Hadima Zubaida ce ta yaɗa Wannan maganar ko mene? Ko kuma wani ne yake bibiyar su ya kejin abinda ke faruwa da kuma abinda suke shiryawa? Oumuu-Ayman bata iya magana ba, sai sunkuyar da kanta tayi ƙasa tunu Jikinta ya fara rawa shikenan kashin su ya bushe, rayuwar MALEEK ta faɗa garari. Mai Babban ɗaki cike da nutsuwa ta kalli Bola tace. "Ina kika samu wannan labarin mai kama da almara fa?" Nan take Bola ta zaro wayarta tare da danna wani vedio nan take fuskar Hadima Zubaida ta bayyana, a tare cikin kuma tashin hankali da kuma rashin Sanin abinyi suka miƙe tsaye tare da haɗa baki sukace. "Hadima Zubaida!!!?" *ABU MALEEK, IT'S 500 08119237616* Rugar Mahinjo. Tashin hankalin da Julde da Madibbo suka shiga ba'a magana, Julde ta ƙara shiga rayuwar ƙunci da kuma baƙin ciki, Yanzu bata da kowa mai sonta sai Madibbo, Bukkar aka shigo Madibbo ne riƙe da ƙwarya wacce ya ciko ta da Madarar shanu, Jikinta duk rawa yake saboda yunwar daya gama cinta, Idanunta na zubar da hawaye ta kafa kanta a ƙwayar ta shanye Madarar shanun tass. Da kallon tausayi Madibbo yabi Julde a ransa yake tunanin tabbas yanzu lokaci Yayi da Julde zata san komai, Da sauri ya miƙe ya fita bayan bacci ya ɗauke Julde wacce yanzu ta koma namiji sanadiyyar askin da akai mata, tudun manyan ƙirjinta ne kaɗai zai tabbatar maka cewa Julde macace, Sabida Allah ya albarka ce da manyan ƙirji so ma sha Allah! A can wajan Bukkar kowa, Arɗo ne da Lamiɗo sai ɗan gidan Arɗo mai suna Barkido, Arɗo yace. "Domin tabbatar da ƙudirinmu akan wannan yaron Julde dole sai ya zama Namiji" Gaba ɗaya suka kalli Arɗo, Barkido yace. "Arɗo Tayaya mace zai zama Namiji kamanta da kalar Halittar su da nono ne?" Dariya Arɗo yayi yace. "Wannan ba matsala bace, zamu sanya ƙwarya mu murje Nonon nata, yadda zasu koma ƙanana daga nan kuma zamu sanya igiya mai faɗi mu ɗaure sauran" Lamiɗo yay dariya yace. "Amma menene damar maida Julde namiji?" Barkido ne ya cafki zan can da faɗin. "Domin zamu turata kiwo tare da addini shanu guda ɗari, kasance wa har yanzu muna samun barazana ga mutanan da bamu san ko su wanene ba, to matsalar yanzu basa kashe mata, mu koma burin mu a kashe Julde, wannan dalilin ya sanya zamu maida Julde namiji" A tare suka saki dariya kana Arɗo yace. "Maza Lamiɗo jeka ka ɗauko mana Julde naga Madibbo ya fita yanzu, shima da sannu zan nemu abinda yake ɓoyewa" Can jikin dare kowa ya kwanta bacci, Julde na kwance tana bacci sai sauke Ajjiyar zuciya take, ga kannan nata sai ƙyalli yake, can cikin baccinta taji an fara janta da sauri ta farka ta shiga lalubar sandanta cikin siririyar muryarta tace. "Madibbo na?" Shiru taji hakan ya sanya ta ƙara buɗe baki zatai magana taji anyi...... SHARE FISABILILLAHI PLEASE HABIBATIES🥰 🌈🌈🌈🌈 *ABU_MALEEK* 🌈🌈🌈🌈 NIMCYLUV BOOK 1 PAGE 13-14 Modupé pupo lowó éyin alá báko èwé , modupé gidí ni owó yin, papá juló *Elegant online writers,* áti *Mumyn Real ladingo*, *Anuty Zuwairiyyah gere*, mótún dupé lowó *Anuty Nazeefa sabo nashe*😍 modupé pupó pélu bi éshé gbáruku tími *Oga Nasir nid*🙇🏾‍♀️ áti gbógbó *Online writers* moní iféyiñ gidigàn, *Billygaladanci,* *Mai dambo*, Iyawo *mss flower,* modupé *Haseenatou,* epó gidigàn, omó iyamî *BABYLUV* moni ifé yin dadá Sama da ita, tare da sanya tafin hannu aka toshe mata baki, duk yadda Julde tasu buɗe baki domin tayi ihu ko zata samu mataimaki kasawa tayi, Da rayuwar ƙarfinta ta shiga kokawa da mutumin amma ina, tuni yasa mata ƙarfi tare da yin waje da ita tana sakin tattausan murmushi mai cike da mugunta, haɗi da wasu manufofi yay waje da ita, Yana tafe yana duba hanya gudun kada yayi karo da Madibbo. A can cikin wata bukka wacce take ƙarshen rugar Mahinjo yaje ya sanya Julde ciki, yana fitowa Arɗo da Barkido ka zuwa, Cikin tarin farin ciki wanda ya kasa ɓoyuwa a saman fuskar Arɗo ya dubi Lamiɗo yace. "Hee za kaje ka riƙe ta, Barkido kuma ya rufe mata baki, Arado ni da kai na zan murje wannan rushehen abun" Murmushi Lamiɗo yayi cike da gamsuwa da zan can na Arɗo yace. "Suu shai muyi maza kada wani ya tashi cikin daran nan, babu da wani lokaci" Barkido wanda tunda suka tsaya bai magana ba, ya kalli Arɗo yace. "Baka jin shi yaron zai waɗawa wani?" Buga sanda Arɗo yay yace. "Aii shaii ya waɗi naji? Wallahi ina kaishi lahira da wannan sandan nawa" Lamiɗo ya amshi maganar da faɗin. "Babu wanda zai zamu bari yaji wannan zan can, har shaii burin mu ya cika Arado" Yana faɗin hakan ya shige bukkar Barkido ya mara masa, Sai kuma Lamiɗo ya mara masu baya gaba ɗayansu suka shige Bukkar da Lamiɗo ya sanya Julde a ciki. Allah sarki baiwar Allah! Tana zaune ta cure waje guda, Dukkan Jikinta rawa yake, ga babu idanun ganin ma suyi mata wannan cin zarafin, balle kuma tayi tunanin gudawa, Fuskarta tayi jajurr sabida kukan da take kawo yanzu ko muryarta ba'a ji, sai Ajjiyar zuciya take saukewa, da sauri ta ɗago kanta, Sabida sahun tafiyar da taji da kuma tsaiwar da taji anyi a kanta, Ba tare da sunyi magana ba, gudun kada ta fashimci su waye a kanta, Da sauri Barkido yayi bayan Julde tana Shirin ja baya ya wani sa hannunsa ya jawota baya, tare da tsugunawa, Ya haɗa dukkan ƙarfinsa ya matse bakin Julde, Ganin hakan ne kuma ya sanya Lamiɗo shima ya durƙosa dai-dai inda take, Tare da sanya hannunsa ya riƙe ƙafafuwan ta sosai, daman Barkido ya haɗa da hannayenta ya riƙe, Cikin zafin nama kuma Arɗo ya fito da ludayin duma, irin babban nan mai ɗan faɗi, Kana ya durƙosa dai-dai ina take riƙe da hannunsu Barkido, Jikinsa har rawa yake sabida burinsa bai huce yaga buƙatarsa ta biya, Burin da yake dashi na shekara da shekaru ace ya cika ba, Ƴar ƙaramar rigar dake jikinta irinta Fulani wacce ta kasance ƴar guntuwa, Hannunsu ya saka ya ɗaga rigar, nan take manyan tsayayyun brest ɗinta suka bayyana wanda duk cikinsu babu wanda bai zare idanunsa ba, Suka shiga kallon juna sabida yadda brest ɗin ta suke da tsayi gasu farare tass, ga nippy ɗin so pink ma sha Allah! Barkido da zuciyarsa ta buga da ƙarfi kuma ya ƙasa ɗauke idanunsa daga kan halittar nata, fesar da numfashi yayi kafin ya ɗago kansa ya kalli Mahaifin nasa Arɗo kana ya maida idannunsa kan Lamiɗo da wani irin sauri kuma ya. *Free pages ya kusa ƙarewa🥱 hanzarta biya, it's 500 via 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616* Mayar da idanunsa kansu, kana cikin zafin nama yay ƙasa da kansa da niyyar sanya baki, Cikin sauri Arɗo ya taresa tare da faɗin. "Babu wannan a tsarin mu, ardon Allah ka kiyaye ni" Jinjina kai kawai Barkido yay amma jikinsa duk rawa yake, Arɗo tattara nutsuwarsa yayi, cikin rashin tsoran Allah, da kuma rashin imani ya sanya ludayin Dumar a saman halittar ƙirjin nata, Ya fara dannawa tare da murzawa da dukkan ƙarfinsa, Yasubuhanallah! Wani irin gurnani Julde ta suma jikinta ya ɗauki mazarin azaba, ga wani irin numfashinta mai kama dana ɗaurewar rai ya fara fita daga cikin hancinsa domin ko ihu ta kasa sanadiyar danne mata baki da Barkido yayi, Ganin ludayin Dumar ba yayi masa yadda ya keso ne, ya sanya ya ɗauki ƙwarya ya shiga murjesu da ita, Nan da suka fara yin ƙasa, sabida tsanani azabar da yayiwa Julde yawa tuni ta sume a jikin Barkido ga wani fitsarin wahala daya kwace mata, Ganin yayi yadda ya keso ne, ya sanya ya ɗauki igiya ya shiga naɗe ƙirjinta da ita, tuni ƙirjin ya faɗa wata sabuwar wahalar ta ƙara farfaɗo da ita, ko motsi ta kasa sai kumfa da take fitarwa ta cikin bakinta tana fidda numfarfashi, ƙirjinta yay mata wani bala'in nauyi da ƙyar zuciyarta take harbawa, Ɗauka ta suka sakeyi tare da mayar da ita cikin bukkar suna barin wajan Madibbo na zuwa. A can Alaafi kowa, tashin hankalin da Oumuu-Ayman ta shiga har ba'a magana, Mai Babban ɗaki kowa abin tamkar almara yazo mata, Kenan da gaske dai Hadima Zubaida ita ta fidda Sirrin da suke ɓoyewa? Kallan Amintacciyar Hadimar tayi wato Hadima Akin tace. "Maza jeki nemo min Hadima Zubaida yanzun nan" Da sauri Hadima Akin ta miƙe tsaye tare da faɗin "faɗe taki cikawa tawa" Tana faɗin hakan ta miƙe tsaye tare da ficewa waje, Shiru Mai Babban ɗaki tayi tana nazarin abun, babu mai fidda wannan maganar face Hadima Zubaida, Amma mene yasa ta aikata hakan? Ko dai daman bada zuciya guda take tare dasu ba? Ajjiyar zuciya ta sauke kana ta sanya hannunta ta cire Apple guda tare da kaiwa bakinta, Hadima Zubaida na zaune hannunta riƙe da wani ƙaramin jariri fari tass dashi, tana bashi nono, idanunta ta lumshe har yanzu gaskiya zatai halinta ne? Har yaushe za taci gaba da zama a haka ne? Mene ya sanya rayuwa take mata haka ne? Tana jin tausayin mutanan cikin Alaafin ƙwarai da gaske, amma bata da ikon karesu daga abinda yake ƙoƙarin samunsu, Jin kamar alamar za'a shigo mata ne ya sanya ta miƙe da sauri tare da zuwa wajan akwati ta sanya jaririn ciki, kwana ta dawo wajan ƙofar tana ɗan goge hawayen idanunta, Kallon juna sukai ita da Hadima Akin kafin Hadima Akin ta shaida mata umarnin Mai Babban ɗaki, Ba tare da tunanin komai ba Hadima tace. "Yanzu zan amsa kira in sha Allah" Murmushi Hadima Akin tai mata kana ta juya tare dayi mata sallama, Da sauri ta juya tare da ƙara bawa Jaririn Mama bayan yasha sosai bacci ya ɗauke sa, kana ta mayar da shi akwatin dake can ƙuryar ɗakin ita kuma ta fita bayan ta rufo daƙin. Bola kasa zama tayi ta tashi hankalin kowa, ita dai kawai a fito mata da MALEEK, ga zance ya riga ya fito dole a ɗauki MALEEK a bata duk da irin hatsarin dake bibiyar rayuwar Maleek ɗin. King Tunde na kwance bayan yaji dukkan abinda ke faruwa, ya kuma tabbatar cewa Hadima Akin baza ta taɓa aikata hakan aresa, Cikin mutuwar jiki da kuma fidda rai da rayuwa ya miƙe tsaye tare da ɗaukan sandar girmansa, yabi wata siririyar hanya wacce babu wanda ya san da ita, Kai tsaye shashin Hadimai yabi harya isa wani ɗaki, a hankali ya zaro wani key ya buɗe ɗakin, kai tsaye ciki ya shige yana zuwa ya nufi wajan akwatin tare da sanya hannunsa ya ɗauki jaririn dake kwance cikin akwatin yana bacci, A gefen gadon ɗakin ya zauna yaywa jaririn ƙuri da idanu, kafin a hankali ya cikin sauri kuma ya. *Mace mai aji, da kuma cewa ita wata ce, ita kaɗai zata gujewa abin sata, kiji tsoran Allah idan kin biya kada ki fitarwa waje, ina masoya a motsa a fara payment lokacin ya kusa* Rungome jiririn tsam a saman ƙirjinsa, yana jin so da kuma ƙaunarsa na ratsa Dukkan wata ƙofa ta cikin Zuciyarsa, A hankali a hankali kuma ya shiga sauke ajjiyar zuciya kafin ya sakko da jaririn ya shiga duba baƙin zanan dake saman ƙirjinsa zuwa ƙasan cikinsa, wani ƙaramin siririn zoban Azurfa ya sanyawa jaririn, Kana ya miƙe idanunsa cike da soyayyar jaririn ya mayar da shi cikin akwatin kafin yabi Ɓoyayyiyar hanyar ya koma sashinsa ba tare da kowa ya ganshi ba. Hadima Zubaida tana fitowa sashin Mai babban ɗaki ta nufa, tana zuwa bata sha wata wahala ba, kasancewar masu tsaron ƙofar sun san Wacece ita, Bakinta ɗauke da Sallama ta shiga, Oumuu-Ayman ce ta amsa mata, sai kuma Queen Ayoola kana Mai Babban ɗaki, daga can gefe kuma Bola ce sai share hawaye take, Tunda ta gansu taji zuciyarta ta buga da ƙarfi cikin dauriya taja jikinta tare da ƙarasawa inda suke, Kana ya zube a gabansu cike da girmamawa ta shiga gai dasu, Queen Ayoola ce ta amsa mata, sai kuma Oumuu-Ayman, Mai Babban ɗaki da al'ajabin Abin yaƙi sakinta sai kallon Hadima Zubaida take, Mace har mace mai fuskar nutsuwa da kuma haquri amma ace duk yadda suka ɗauke ta Shine zatai masu zaƙon ƙasa? Lallai duniya ba kowa zaka yarda kuma ka aminta dashi ba, Gyaran murya Mai Babban ɗaki tayi cikin nutsuwarta haɗi da sakin fuska ta dubi Hadima Zubaida tace. "Kina da girma a idanuna sosai, wannan dalilin girman ya sanya King Tunde Muhammad Jalal ya amsheki matsayin Amintacciyar Hadimar sa, shakera da shekaru muna faɗa maki dukkan wani sirri namu, kin san komai amma mene yasa a lokacin da kuma gama baki yadda da kuma dukkan wani aminci namu ke kuma kike mana zaƙon ƙasa kike son ganin kin kai mu ƙasa? Zubaida kin ruguza dukkan wani shirin mu, maƙiya wanda babu san ko suwaye ba yanzu sun samu dama akan MALEEK da kuma Mutanan Alaafin haɗi da jama'ar Kanzaf mene yasa kika aikata haka Hadima Zubaida?" Tunda Mai Babban ɗaki ta fara magana, Hadima kuma Jikinta ya ɗauki rawa, tashin hankali ya gama bayyana a saman kamilalliyar fuskarta, Tsoro da kuma tashin hankalin abinda ke shirin faruwa ya gama ratsa dukkan wasu kofofin zuciyarta, Wata zufa ta shiga karyo mata, abinka da mai ɗan yan jiki, Bakinta kawai rawa yake ta kasa furta komai dabida yadda abinda yazo mata a bazata. Mai Babban ɗaki baya tayi a hankali ta ɗan jan casbahar hannunta, sosai tashin hankalin data gani a saman fuskar Hadima Zubaida ya ƙara ɗaga mata hankalin, tsoro abinda zai faru da Hadima Zubaida ya shiga yawo a zuciyarta, Sosai take tausayinta tasan kuma ba lallai ta aikata hakan ba, Amma babu wanda yasan ɓoyayyan Sirrin nasu sai Hadima Zubaida, dan haka dole ta amshi hukuncin daya dace da abinda ta aikata, ajjiyar zuciya ta sauke tana ƙara kallon Hadima Zubaida kafin tace. “O dalé Hadima Zubaida” (kinci Amana Hadima Zubaida). Kana ta ɗura da faɗin "Idan Sirrin mu ya fita wanne abu kika faɗa da bakinki wanda za'a ɗauki hukunci a kanki Hadima Zubaida?" Hadima Zubaida a fili ta sauke wata zazzafar iska idanunta ya cika da ƙwalla, shikenan wannan mai bibiyar rayuwarta ta tayi nasara, ta samu abinda take buƙata, yanzu ina zata saka amanar data amsa? Ina zata sanya ɗan ƙaramin jaririn da bai san komai ba, waye zai Kula mata da innocent boy ɗinta? Oumuu-Ayman kasa kallon Hadima Zubaida tayi saboda tsakanin tausayin data bata, Bola wacce a yanzu bata buƙatar komai sai ganin Maleek ta ƙara fito da wayarta tace. "Ina zaune Hadimai nayi Mani tausa sai gashi ta nemi iso waje na, gaba ɗaya ta shigo min afirgice, ganin Hadima Zubaida bata taɓa zuwa sashina ba, ya sanya na bawa Hadimai na Umarnin fita domin naga alamar akwai Magana a bakinta, kamar nasan da wannan abun na shiga yi mata vedio ha tare data sani ba" Da sauri Hadima Zubaida ta kalli Bola cike da tashi hankali, kasa magana tayi yaushe taje wajan Bola? Yaushe ta zauna sa Bola ta faɗa mata wannan maganar? Innalillahi wa'inna ilaihir Arjun! Tabbas akwai masu buƙatar wani abu a tare da ita da kuma Maleek kana King Tunde babu kuma abinda zata iya faɗa wanda zai wanketa, to surar mata da take jikin vedio'n ta tabbatar cewa Hadima Zubaida ce, domin shigarta da komai da muryarta duk ita ce, sunkuyar da kanta ƙasa tayi trying to remembered abinda ya huce amma bata iya gane komai. "Kiyi magana mana Hadima Zubaida, domin ƙila kina da abinda zai iya kareki daga wannan musamman abun" Cewar Oumuu-Ayman wacce tausayin Hadima Zubaida ta gama cika mata zuciya, Baki Hadima Zubaida ta shiga motsawa, bisa mamakin ta tuni harshen ta Ya maƙale, ta shiga buɗe baki a ƙoƙarin na son cewa wani abu, amma ta gagara magana sai abu take kamar kurma, Murmushin takaici da kuma sabon rainin hankalin da Hadima Zubaida tazo musu dashi, Queen Ayoola tuni hawaye ya wanke mata fuska saboda rayuwar zuciyar da take dashi, Gyaran murya Mai Babban ɗaki tayi cikin ƙaramin lokaci wasu zaratan maza wanda suka kasance masu tsaron gidan kurkukun cikin Alaafi suka shigowa, Da wani irin sauri Hadima Zubaida ta miƙe tsaye tana masu nuni hannayenta alamar jaririnta amma babu wanda ya saurareta, Wani irin raunataccen kuka Hadima Zubaida ta miƙe tana riƙe ƙafafuwan Mai Babban ɗaki, Cikin damuwa mai Babban ɗaki ta miƙe tsaye tare da faɗin. *It's 500, via 0116886423 sulaiman Naima s union bank, free pages sun kusa kammala* "Kusan hukuncin da akewa wanda yaci amanar Masarauta, Ello ti sì inú yárá okún Hadima Zubaida (kuje ko ɗaure ta a ɗakin duhu) ɗakin ƙarshe, sai lokacin da aka ɗibar mata ya cika" Tana faɗin hakan tai gaba abinta domin itama zuciyarta a raunace take na tausayin Zubaida, Ganin yadda Hadima Zubaida ke maganar kurame gashi basa fahimta yasa ɗaya daga cikinsu ya daka mata wata gigitacciyyar tsawa tare da tisa ƙeyarta zuwa kurkuku wacce take can bayan Masarauta. Tsaro sosai aka ƙara a cikin Alaafin sabida Dawowar JULALUDEEN TUNDE MUHAMMAD JALAL, kawo lokacin kuma babu wanda ya san da dawowar Jalaluldeen sai Salimerh da Oumuu-Ayman kana Mai Babban ɗaki, Oumuu-Ayman da kanta ta shirya tsaro mai girma da kuma tsanani a cikin Alaafin, dawowar Mutumin da suke ta saka rai sai gashi Ubangiji ya amsa addu'ar su, ya dawo da shi a lokacin da ake buƙatarsa. _Madrid_ A nutse ya sakko da dugwayen ƙafafuwan sa dake sanye cikin Black brian Atwood brand loafers kafin ya fito baki ɗayan sa, cikin Ralph Lauren brown suit data ƙara fiddo da asalin zallar kyansa da kuma farar fatarsa ta asalin KapurShab. Kallo guda zakai masa kasancewa cewa Tabbas shi ɗin Mutum ne na musamman, sabida haiba da tarin kamalar dake tare dashi, Yana da kwarjini hakan ya sanya ba kowa ke iya jaa dashi ba, kana kallonsa zaka ɗauka mai cikakken hankali ne amma idan ya samu juyewar tunani sai kowa ya raina kansa. Cikin nutsuwa da kamala haɗi da kamewa yake taka ƙafafuwansa a filin jirgin zuwa cikin jirgin, yana tafe hannunsa riƙe da jibgegegiyar Kitty ɗinsa, Fara tass da ita, sai kwantar da kai take a ƙirjinsa, time to time ya hakan taune leɓansa kana ya lumshe idanunsa, daga bayansa kuma wasu guards ɗin sane ke biya dashi tare da kayansa, Baya taɓa tafiya dasu infact ma mancewa yake dasu, a hankali ya fara taka strains ɗin jirgin a can vip ya zauna sweet ɗinsa a jikinsa, tun a airport ɗin ne kuma guards ɗin suka juya bayan sunyi masa fatan alkairi, A hakan jirgin ya ɗaga zuwa sararin samaniya, tafiya ce ta wasu hours a haka jirginsu yay saukar ungulo a airport, shine mutum na ƙarshe wanda ya fito, Yasubuhanallah gaba ɗaya kallo ya dawo kansa musamman ƴan matan da suke airport, kyawawan blue eyes ball ɗinsa ya lumshe, a hankali yaja dugwan numfashi yana ƙara buɗe ƙofar hancinsa ya shiga shaƙar iskar Nigeria, Ɗan siririn tsaki yaja saboda kallon da yaga ana masa, shi sam bai ga abin kallo jikinsa ba, shima mutum ne kamar kowa meyasa suke kallonsa kamar shi ɗaya ne a cikin airport ɗin. Sweet ce ta zame daga jikinsa ta fara gudu, dafe kai yay a hankali ganin tana shirin basa wahala a hankali ya furta. "O'ohh come here sweet", Ya faɗa yana sauka daga strains ɗin jirgin, nan kallo ya ƙara dawowa kam ABU_MALEEK, da sauri ya sanya fararan hannunsa ya ɗauke ta cak, yana taɓe baki tare da marai-raice fuska, da sauri kuma ya juya ya shige jikin wata ƙaramar Honda Amaze blue black, yana shiga akaja motar da wani irin speed tare da barin cikin airport ɗin. Queen Ayoola ce tsaye Idanunta ya kaɗa yayi jajurr sabida kuka, Aremo Adams dake tsaye gabanta yana son yaji dalilin daya sanya ta kirasa, Cikin kuka Queen Ayoola tace. "Nasan za kace ƙarya nake, ban taɓa tunanin haka zata kasance ba, ban taɓa tunanin ɗan uwanka wanda kuke uwa ɗaya uba ɗaya dashi zai ci amanarka ba" Cikin rashin fahimta Adams ya ɗan zaro manyan idanunsa cikin son jin abinda ke faruwa yace. "Meke faruwa? Me kike son faɗa ne Mumy?" Hannunta ta sanya saman shoulder ɗinsa tana sakin kuka tace. "Believe me My son Adams, ba zan maka ƙarya ba, ina son faɗa maka gaskiyar abinda yake faruwa saboda ka daina tunanin Mahaifiyar ka Queen Roomana ta mutu" Jin an ambaci sunan Queen Roomana ya sanya Adams jin gabansa ya faɗi zuciyarsa ta shiga bugawa da ƙarfi, cikin ɗaga murya yace. "What happens to my mother? Where is she?" Ya ƙare maganar cikin ɗaga murya jijiyoyin kansa duk ya tashi, Cikin tausayin Adams ɗin tace. "Adams ɗan uwanka shine ya ɗauke mahaifiyarka sabida gudun kada ta tuna masa asiri, yayi amfani da soyayyar da take maka ya ɗauke ta sabida yaji labarin kai za'a bawa Sarautar Kanzaf" Dafe kai Adams yayi yana fesar da numfashi kafin yace. "Waye? Wanne ɗan uwan nawa daga cikin guda huɗu?" Kai tsaye tace masa. "JALALULDEEN TUNDE MUHAMMAD JALAL" SHARE FISABILILLAHI SABIDA ALLAH DA ANNABI👏🏻 🌈🌈🌈🌈 *ABU_MALEEK* 🌈🌈🌈🌈 NIMCYLUV BOOK 1 PAGE 15-16 Da wani irin firgici Adams ya runtse idanunsa, yana jin saukar maganar ta Queen Ayoola kamar saukar ruwan sama, Tayaya JALALULDEEN zai ɗauke Mami? Mene ya sanya ya aikata hakan? Akan wanne dalili? Mene hujjar Jalaluldeen da zai sanya a ɗauke masa mahaifiya? Tayaya akai ya faru? Bayan shi ɗin ba mazaunin gari bane? Hannunsa ya sanya tare da share zufar data yanko masa, Cikin Kaɗuwa da kuma tashin hankali Aremo Adams yace. "Mumy! Ina kika samu wannan labarin wanda jinsa dai-dai yake da bugawar zuciyata, kada ki sanya na tsani jinina kuma ɗan uwa ne" Ka faɗarsa ta dafa tare da ɗan matsawa ka ɗan tace. "Haba Adams Tayaya kake tunanin zan sanya maka tsanar ɗan uwanka, na faɗa maka haka ne domin na isa na shaida maka abinda ke faruwa" Kuka ta sanya masa tana ƙara faɗin. "I'm just care about your mother ne, noting else dake da Jalaluldeen ai duk ɗaya ne, kasan Jalaluldeen he's stubborn bazai taɓa tsayawa yaji abinda zan faɗa masa ba, Amma kai zaka iya tararsa kai tsaye ka faɗa masa, ko baya so dole ya saurare ka Tabbas zaiji maganarka Adams, ina cikin damuwa da tashin hankalin rashin Mahaifiyarku" Jinjina kai yay cike kuma da son Queen Ayoola ya ɗan bata side hug tare da faɗin. "I'll talk to him Mumy, tabbas zan nuna masa kuransu dole duk inda ya kai min Mami ya fito da ita" Kansa ta shafa kasancewar yau nrml shigar Yaruba yayi ko hula bai sanya ba bare wata Alƙyabba kafin tace. "Let me have my way, kasan an fara shirin bikin ODUN EGUN" Jinjina kai yayi domin baya jin zai iya magana a dai-dai wannan lokacin, tunani da kuma baƙin cikin abinda Jalaluldeen ya aikata wa mahaifiyar su, Cikin damuwa yaja ƙafarsa tare da shigewa sashinsa, yana zuwa kayan jikinsa ya zame tare da faɗawa saman 3seater, tsaki yaja kana ya ƙara Miƙewa tsaye ya nufi fridge ya ɗauki ruwa mai sanyi yasha a hankali ya shiga sauke ajjiyar zuciya, Sabida tafasar da zuciyarsa yake masa, a ransa yana kissima abinda zaiwa Jalaluldeen da zarar ya dawo, baya tunanin zai iya jiran dawowar sa dole yabi jirgi zuwa Madrid. Da wannan tunanin Adams ya kwanta saman kujerar bayan ya gabatar da sallar Asar! Da wani irin gudu ƙaramar motar ta shiga ta can bayan motarsa inda ƙofar baya take, wanda ba'a buɗe ta, Daga ƙofar kuma zuwa sashinsa babu nisa, yana jin gine a bayan motar idanunsa a lumshe ya ringing sweet sosai wacce take ƙoƙarin kwacewa sabida mugun riƙon da yayi mata bana wasa bane, Kwaɓe fuska yayi sabida wani irin bugawa da zuciyarsa take masa, Kamar zata faso ƙirjinsa ta fito saboda yadda take harba masa, Tafin hannunsa ya sanya ya ɗan tura cikin sumar kansa ya shiga hargitsa tulin sumar try to control his self, Amma abinda ya kejin yafi ƙarfin ya samu nutsuwa, Idanunsa a lumshe yaji anyi parking a motar, a hankali ya shiga buɗe idanunsa mutanan kuma daya gani yasa yayi saurin maida idanunsa ya rufe, Ganin securitie's ɗin ne kuma ƙara sanya shi gasgata zan can Salimerh, Tabbas akwai abinda ke faruwa a cikin Alaafin, Bawai dan za'ai bikin ODUN EGUN ya sanya aka haɗa wannan tsaron ba, Jin ƙarar buɗe murfin motar ne ya sanya ya ɗan ƙara buɗe idanunsa ganin Oumuu-Ayman ya sanya shi shagwaɓe fuska, Cikin faɗaɗa fuskarta cike kuma da farin ciki ta miƙa masa fararan hannunta, A karo na farko daya yayiwa wani murmushi kenan, cikin nuna jin daɗin ganin Oumuu-Ayman yasa A.M sakin lafiyayyiyan murmushi yana tsotsar laɓɓansa, Tare da sanya tafin hannunsa cikin na Oumuu-Ayman, lumshe idanunsa yay lallai ya tabbatar yayi missed family nasa, Yana fitowa daga cikin motar ya ɗan matsa kusan Oumuu-Ayman tare da shigewa Jikinta, A hankali ya sauke Ajjiyar zuciya lallai Tabbas yayi rashin jikin uwa, jikin Oumuu-Ayman kaɗai yasa yaji nutsuwa inaga ya shiga jikin Miminsa?. Kansa ta shafa tana ɗan Murmushi mai sauti tace. "Wlcm back zakin zakuna" Jinjina kai yay ba tare da yace komai ba, da sauri securitie's ɗin suka shiga shimfiɗa masa wani farin carpet mai ɗauke da sunan JALALULDEEN TUNDE MUHAMMAD JALAL. ganin ako wanne lokaci wani zai iya zuwa duk da cewa ba lallai ba, a hakan yasa Oumuu-Ayman sakinsa tare da yin gaba, Cikin nutsuwa Abu_maleek ya sanya hannunsa tare da ɗaukan sweet, Sarai yaga Salimerh yana sane kuma da kallon da take masa na ya naga guy ɗin nan ya zama Bature ne, Carpet ɗin ya shiga takawa hakan yasa da ɗan sauri Salimerh tabi bayan A.m, yana gama shigewa sashin Salimerh ta shiga, securitie's ɗin suka rufe da sauri tare da jan motar suka bar wajan, Suna barin wajan Aremo Shakiru na zuwa kunansa maƙale da waya. A.m kai tsaye sashinsa ya nufa ganin hakan yasa Salimerh yin gaba tare dabin wata hanya tabar sashin gaba ɗaya, Domin babu wanda ya taɓa shiga sashin A.m dan haka ta rabu dashi sai ya huta sosai zata nemesa, A gajiye ya shiga kutsawa cikin tafkeken sashin nasa wanda yake ɗauke da part biyu, amma da part 1 yake amfani, Komai na sashin fari tass parlon farko wasu haɗaɗɗun kujerun ne farare dasu, Sai fridge da ƙatuwar t.v ga a.c ta ko'ina sabida sam bai son zafin, Tun daga ƙaramin parlonsa wanda daga shi sai bedroom ɗinsa ya fara zame kayan jikinsa, sweet kam tuni ta fara tsalle, Yana zuwa bedroom ya faɗa bed ɗinsa tare da lumshe idanunsa yana cije bakinsa Wheel zuciyarsa na wani irin bugawa da ƙarfi wacce bai san dalili ba. Turo baki yayi yana shafa sumar kansa tare da jan nippy ɗinsa a sanyaye cikin zazzaƙar Muryarsa yace. "Yeah, i love my family but zaman Alaafin it's difficult to me, ihu, surutai, hayaniya cai cai cai i hate Wannan Al'adun, Ya Rabb!" Ya faɗa yana dafe goshinsa, Miƙewa yayi tare da shigewa bathroom y sakarwa kansa shower ruwa mai sanyin gaske ya shiga sauka a saman farar jikinsa, da sauri ya shiga sauke ajjiyar zuciya so da ƙaunar ganin Maminsa ya saukar masa, Uwa mahaifiya yau kam a jikin Maminsa zai kwana. Murmushi ya saki yana tsotse ruwan dake saman lips ɗinsa a fili yace. "She will be proud of me, nasan za tace na zama ƙatutu na zama saurayi big boy, and I'll tell har faɗa zan iya tarewa kai na, bana faɗa ma Mimi cewa zanyi ƙarfi ba" Ya faɗa yana jinjina kai irin saima wani ya taɓa sa ɗin nan. A haka ya gama wankan ya fito sanye da bathrobe, jikinsa yana ɗigar ruwa ya ɗauki wata Armless mai shot hand ya sanya kana ya zuga zip ɗin, Sai 3gauther daya sanya ya fesawa jikinsa turare, Wani Vally’ Slippers ya sanyawa fararan sawayansa, Kafin ya ɗauki ribbon ya tare sumar kansa waje guda ya ɗaure, murɗaɗɗan jikinsa ya bayyana sosai, ya zama ƙato mai cikar zati da haiba ga kuma tarin kwarjini, Kai tsaye fita yayi daga sashin ya nufi main Parlo ɗan zaro idanunsa yayi saboda ganin Oumuu-Ayman zaune da table ɗin lunch yana ganinta ya shagwaɓe fuska, Tare da ƙarasawa kusa da ita ya zauna ba tare da yace komai, ba tare da tace komai ba ta shiga haɗa masa lunch ɗin Yam-flour (Amala) sai Ofada rice with Efo riro (vegetable soup) yana jin ƙamshin abincin ya lumshe idanunsa tare da matsawa sosai kusan Oumuu-Ayman ya matsu yaji abincin a bakinsa sosai yayi missed traditional food ɗin su. Abincin ta ɗauka zata basa a baki, yace. "No! Oumuu" Kai ta girgiza masa tace. "Yaushe rabon dana baka abinci a baki" Lumshe idanunsa yay Lokacin daya buɗe ƙaramin bakinsa ta sanya masa abincinsa, daɗin abincin ya sanya ya lumshe idanunsa tare da ƙwace spoon ɗin a hannun Oumuu-Ayman yana faɗin. "I'm 35 yrs Oumuu, so I'll peed myself na girma yanzu" Jinjin daɗin ganin Jalaluldeen yasa Oumuu-Ayman ta kasa ɗauke idanunta daga kansa, ya zama wani ƙatoto kamar basamude. Duk kallan da take masa yana sane, a haka yaci abincin sosai kana yasha ruwa mai sanyi, A hankali yayi hamdala kada ya kwanta jikin Oumuu-Ayman tare da juya mata bayansa ta gane abinda yake nufi, bayansa ta shiga shafawa har sai da yayi ƙyasa kamar jaririn da yasha Nono. Miƙewa yayi zubbur da sauri itama Oumuu-Ayman ta Miƙe tare da faɗin. "Ina zaka kuma, yana da kyau ka huta kasan babu wanda yasan ka dawo, kuma bana son a san ka dawo har sai bikin ODUN EGUN yazo" Girgiza kai yayi a can ƙasan maƙoshinsa yace. "Oumuu, Mami nake son gani, ina son naga how is she, then Dady wallahi i missed them sosai" Zuciyar Oumuu-Ayman ta buga da ƙarfin gaske ta san cewa wannan surutan ita kawai zaiwa sai Mai Babban ɗaki da King Tunde da Mami, banda haka tari ma sai ya zama dole zai yisa, amma ya zama dole ta faɗa masa komai sabida sai yafi fahimta rashin gaya masan kuma babbar ilane, yanzu zai hauka Alaafin ta san halinsa tun yana Ƙarami har kawo lokacin daya bar Alaafin saboda ƙaddarar data faɗa masa, kama hannunsa tayi ta zaunar tashi cikin nutsuwa tace. "Abu_maleek abubuwa da yawa sun faru, ina fatan zaka fahimta da kuma saurara, nasan baka shiga sabgar kowa amma a wannan lokacin dole ka sanya idanu a kan takun kowa, dole ka kwatarwa kanka ƴan ci da kuma ɗaukan mataki akan wanda suke son ganin bayanka" Kallonta yayi da idanunsa wanda suka fara sauya kala kafin ya sauke numfashi ba tare da yace komai ya maida kansa ƙasa tare runtse idanunsa ya shiga taune leɓansa. Cikin nutsuwa ta zayyana masa dukkan abinda yake faruwa, daga ɓatan Queen Roomana zuwa rashin lafiyar sarki, kawo ɓoye Maleek da sukai, zuwa Ɗaure Hadima Zubaida. Tunda kafin ta gama magana jikinsa ya ɗauki ɓari jijiyoyin kansa suka miƙe tsaye, Banda karkarwa babu abinda jikinsa da yake musamman kansa. Ganin abinda ke shirin faruwa ya sanya ta riƙe sa sosai, tare da kama kansa ta shiga tofa masa addu'a, almost 10minute kafin ya shiga sauke ajjiyar zuciya a haka har bacci ya ɗauke sa. Zamewa tayi ta kwantar dashi saman kujerar tare da ƙaro gudun a.cn kana ta fita. Rugar Mahinjo Tun daga lokacin dasu Arɗo suna ganawa Julde azaba, basu ƙara waiwayar inda take suna jiran ranar da suka ɗaukan mata ya cika. Julde kam kullum da wani irin azababban ciwon ƙirji take kwana, har lokacin kuma ta kasa faɗawa Madibbo abinda akai mata, Har lokacin kuma igiyar da suka ɗaure mata nono tana jikinta dalilin daya sanya take kasa Numfashin yadda ya kamata. Rayuwa tai mata zafi da ƙuna duniya tai mata duhu sosai babu wanda take buƙata a yanzu face wanda zai taimake ta, ya ɗauke ta daga cikin Rugar baki ɗaya. *Gobe in sha zan gama free pages wanda suka kasance na farko wajan biya za'a sasu a vip, ma'ana inda za'a dinga posting biyu kullum kenan* Tun daga wannan lokacin Abu_maleek ya daina fara'a bare walwala Hatta Oumuu-Ayman daina yi mata magana yayi, Ya keɓe kansa shi ɗaya baya cin komai sai fruit sosai yake neman wanda zuciyarsa zata tattauna dashi amma ya kasa bawa Kowa wannan damar. Ɓangaren Adams kam shirya yadda zai tafi Madrid yake domin yaje yaji dalilin daya sanya Abu Maleek ya sace masu uwa. Kawo lokacin kuma babu wanda ya san da zuwan Abu Maleek ɗin. Kwanci tashi babu wahala Yau ya kasance gobe ya kasance ranar da Za'ai bikin ODUN EGUN tun yammacin yau manyan sarakuna da kuma manyan mutane jirginsu ya dinga sauka a garin Benin. Mutanan Kanzaf kowa ka gani yana cikin farin ciki musamman daya kasance zasu haɗu da nagartaccen Oba ɗinsu mai jin tausayin su. Tun a Subhi tsaron Alaafi ya tsananta baka ganin komai sai securitie's, Shiri na musamman ake, har lokacin kuma babu wanda yasan cewa King Tunde Muhammad Jalal babu lafiya. Biki yayi biki taron jama'a a cikin Alaafi ba'a magana, banda busa da sarewa haɗi da kide-kide babu abinda ake. Wani mutum ne ya shigo filin wajan an rufe masa jiki ana kiɗa yana rawa wasu kuma suna Performance magic, Bayan haka aka dafa doya aka bawa Kowa, sannan aka raba wa kowa emu (win) daga nan aka fara sanarwar ga King Tunde Muhammad Jalal ne zai fito yaywa jama'ar Kanzaf godiya ya kuma shaida masu yana mulki cikin jin daɗi da kwanciyar hankali. A hankali ya shiga sauke sandar hannunsa a ƙasa yana taka ƙafafuwansa cike da zallar isa haɗi da kamewarsa, yayi shiga ta sarkin Yaruba, ya rufe fuskarsa, Sai kirari ake masa ana buga tambura, Abu Maleek runtsa idanunsa yayi yana jin kansa kamar zai rabe gida biyu, Idanunsa yayi jajurr saboda kiɗan dake hawar masa ka, Da wani irin sauri kuma zuciyarsa ta shiga bugawa tashin hankalin ya ƙaro, A hankali ya shiga ɗagawa jama'ar wajan hannu alamar gaisuwa har ya isa mazauninsa yana shirin zama, maimakon ya zauna sai aka ga ya zabura tare da yin. *DAN ALLAH ALLAH DAN ANNABI KADA KI SIYI LITTAFI NA DA NIYYAR YAƊA MIN SHI, KIJI TAUSAYI NA, KI DUBA GIRMAN ALLAH DA ZATINSA, IDAN KINA SO KI SIYA DOMIN ABINDA KAKE SO BAZAI TAƁA FIN ƘARFIN KA BA* Baya ya juya da sauri dafe da kansa ya juya masa yana jin kamar zai rabe gida biyu, Da mamaki gaba ɗaya jama'ar wajan suka fara bin bayansa da kallo, sam ba haka King Tunde Muhammad Jalal ya zaba yin bikin ODUN EGUN ɗinsa ba, Abu Maleek kai tsaye part ɗinsa ya shige yana jin kamar duniyar zata kife dashi. Yana shiga ya fara cilli da kayan jikinsa yana watsarwa, Taune leɓansa yayi tare da sanya hannunsa ya dafe kansa dashi, cikin ƙasa da Murya yace. "O'ohhhh" Wannan alama ta cewa gab yake da shiga ɗaya duniyar tasa tunaninsa na neman juyewa. Saman bed ya faɗa yana ƙanƙame jikinsa waje guda, ga wani irin ɓari da jikin nasa yake masa, a haka bacci yay gaba dashi, Da ƙyar yayi sallar Subhi, a lokacin ne kuma zan can rashin lafiyar King Tunde ya bazo a cikin Alaafi dama Kanzaf baki ɗaya, al'amarin daya tayar da hankalin jama'a kenan kuma an rasa ta yadda zan can ya fasu. Misalin 11 na safe Abu Maleek na zaune saman kujera watching TV amma gaba ɗaya hankalinsa baya ga abinda yake kalla, Tunanin sabuwar rayuwar daya tsinci kansa ya yanzu ita take masa yawo a zuciya shi kam sam bazai iya ba, Madrid zai koma bazai iya zama cikin Alaafin ba abubuwan cikinta sun sama girma. Da sauri ya miƙe ya shiga haɗa kayansa, yana shirin fita aka shigo Sashin nasa da sauri kallon juna sukai shida Salimerh wacce Idanunta ya kumbura saboda kuka cikin tashin hankali tace. "Abu Maleek kazo inji Mai Babban ɗaki, jikin Dady ya tashi sunanka yake kira" Wani irin dafe ƙirjinsa yayi saboda tsallan da zuciyarsa take masa, Bata tsaya jiran komai ba taja hannun Abu Maleek zuwa sashin King Tunde Muhammad Jalal. Tun daga bakin babbar ƙofar yasan cewa Tabbas babu lafiya, idanunsa ya runtse tare da tura kansa ciki, Gaba ɗaya kallo ya dawo kansa, idanun Kubraah da Bola ne suka firfito saboda tsananin mamakin ganin mijin nasu, Sharefddeen, Shakiru, Adams, da kuma ɗan gidan Otun (Galadima) wato Junaid duk suka tsora masa idanu da Alhinin ganinsa, hakama Otun yabi Abu Maleek da kallo, Babu kamar Queen Ayoola. Babu wanda ya kalla a cikinsu ya nufi wajan mahaifin nasa tare da zuwa wajansa hankali tashe saboda ganin baya motsi sai kumfa dake fita a bakinsa, jikinsa yayi wani mahaukacin zafi. Miƙewa yayi zai fita saboda sai a lokacin ya tuna shifa likita ne mai zaman kansa. Otun ne yay gyaran murya da sauri Malamin dake duba Kinga Tunde Muhammad Jalal yace. "Ciwonsa bana asibitin bane, domin samu maganin da zai warkar da King Tunde Muhammad Jalal dole ne aje BIRNIN BERA" gaba ɗaya suka haɗa baki wajan faɗin "BERA??" kai ya jinjina masu yace. "Tabbas, a can ne kawai zai samu wani babban Malami ya bashi maganin da za'a bawa King Tunde,domin mutum shike ne kawai yake da wannan maganin, dan haka a cikin Aremos dole ɗaya zashi" Adams najin haka ya miƙe tare da ficewa a hankali Shakiru ma ya miƙe alamar ba zasu wannan garin da ake cinye mutanan da ransu ba, Kai tsaye Sharefddeen yace. "Ga Abu Maleek nan I'm sure zashi, Daman shine yake son tafiyar nesa" Kubraah da Bola suka shiga girgiza kai alamar ba zashi ba shima. Oumuu-Ayman ce tace. "Tayaya Abu Maleek zashi garin da babu wanda ya sani, kusan shin da ƙin yarda babban matsalar kuma kunfi kowa sanin ciwonsa lokacin da ciwon ya tashi Tayaya zai kare kansa? Waye zai taimaka masa?" Kafin wani yay magana Abu Maleek yace. "Zani, ku shirya tafiyar zuwa gobe" Jinjina kai Malamin yayi yace. "Domin zuwa Birnin Bera, dole ka zama mahaukaci, domin za kace kai kake fama da ciwon, dole za'a aske maka gashin kanka, za'a cire maka sumar fuskar ka, kuma dole za'a shafa maka baƙin fenti domin basa son farara mutane, idan ba haka ba kana zuwa sukai ido huɗu dakai suka kalli fatar jikin ka fara to Tabbas sai dai wani bakai ba..... *KUN SHIRYA...????? GUY'S U CAN START YOUR PAYMENT 500- VIA 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616* SHARE FISABILILLAHI SABIDA ALLAH DA ANNABI👏🏻 🌈🌈🌈🌈 *ABU_MALEEK* 🌈🌈🌈🌈 NIMCYLUV BOOK 1 PAGE 17-18 Da wani irin sabon tashin hankali Oumuu-Ayman ta shiga girgiza kanta, Abu Maleek ko a jikinsa ya shirya idan har Mahaifin nasa zai samu lafiya, Ya rasa uwa mahaifiya dan haka ba zai yi saken da zai rasa mahaifin sa ba, Oumuu-Ayman ce taka numfashi tare da kallon makamin gaba ɗaya hankalinta yaƙi kwanciya da wannan tafiyar da Jalaluldeen zaiyi, Cikin damuwa tace. "Jalaluldeen zai zauna da mahaifinsa, zan sanya ɗaya daga cikin fadawa suje nemu maganin" Da sauri Makamin ya girgiza kansa yace. "Hakan bamai yiwuwa bane, jinin King Tunde Muhammad Jalal ake buƙata yaje da kansa, idan ya shirya tafiyar zan faɗa masa ta ƙasashen da zaibi" Kafin kowa yayi magana Abu Maleek dake zaune ya rungome King Tunde a hankali ya fesar da numfashi tare da sauke ajjiyar zuciya, Cikin rashin damuwa da haɗarin da tafiyar take dashi yace. "Gobe zan tafi, ka faɗi da komai na tafiyar" Gaba ɗaya suka kallesa, sosai Abu Maleek ke ƙaunar iyayensa kamar yadda suke ƙaunar sa, Cikin fahimtar maganar ta Abu Maleek Malamin yace. "Ta kasashe biyu zaka shige ƙasar dake gaban Guinea itace Birnin Bera, zaka tsaya a wata rugar Fulani, wacce ake ce mata Rugar Mahinjo, daga nan zaka samu dukkan bayanan da zai sadaka da Birnin Bera" Ya faɗa yana zaro wata peper daga cikin aljihunsa, Kana ya ɗura da faɗin. "Wannan taswirar wajance koda zaka ɓata a hanya, kana duba taswirar zaka Fahimci inda kake" Abu Maleek bai ce komai, idanunsa akan fuskar King Tunde Muhammad Jalal wanda kawo yazo ko buɗe ido baya iyawa, Hannunsa ya ƙanƙame a hannun Abu Maleek, A cikin ransa ji yake inama zai iya buɗe baki yayi magana ko kuma zai iya rubutu, Da babu abinda zai sanya yabar Abu Maleek ya yi wannan tafiyar, Yayi imani abinda suke tunani sam ba haka bane, Shi kaɗai yasan abinda ya samesa jiya bayan kowa ya tafi wajan bikin ODUN EGUN. Oumuu-Ayman ce ta amshi taswirar idanunta ya ciccika da ƙwallar tausayin Abu Maleek da kuma halin da zai iya tsintar kansa a cikin tafiyar. Sallama Malamin yayi masu kana yabar wajan Otun ne ya miƙe tare da mara masa baya saboda rakasa hanya. A sanyaye Abu Maleek ya kwantar da king Tunde, kana ya gyara masa kwanciya, ba tare daya kula kowa na wajan ba, ya nufi sashinsa fuskarsa a ɗaure kamar hadari. Yana miƙewa Kubraah ta miƙe tare da mara masa baya, yana tafe dafe da kansa Kubraah na bayansa, sarai yaji footsteps, Amma bai kawo cewa Kubraah bace, shi harga Allah mantawa yake yana da wasu mata, To ba dole ya manta ba, aure har biyu without his permission, Babu wacce yana so daga ciki gwamma Auran Bola ƙaddara ta haɗa Auran, Amma ko a yanzu da zai san gaskiyar dake ɓoye Tabbas itama da bazai zauna da ita ba, Shi babu mace a sabgarsa, mantawa yake akwai wani abu dake shiga tsakanin ma'auratan, To kuma ya sani ba sai yana da lafiyar yi ba, yana shiga Main Parlo nasa ya tsaya cak, Sabida yana son yajin dalilin daya sanya Oumuu-Ayman take biyosa, idan ma tazo domin ta hanasa wannan tafiyar to tabbatas ta makara, Yana nan tsaye yana sauke numfashi tare da taune leɓansa wanda sukai jajirr saboda yawan tsotse su da yake, Bai an kara ba yaji Kubraah ta faɗa jikinsa ta baya tare da rungomesa. *Karatun ABU MALEEK yana buƙatar nutsuwa, daman na faɗa maku salonsa nada banne, zazzafar soyayya ce wacce tafi ƙarfin a haɗa ta data Laylerh da Majanun, balle kuma ta ROMOE DA JUILET, zata fi dacewa ka haɗa ta da Film ɗin TAITAINIK🥰💔* Wani irin sarawa kansa yayi ransa ya ɓaci sabida tsabar raini, kamar shi wata zata haɗa jikinta da nasa, Cikin sabon wani ɓacin ran, ya wani juya da sauri tare dasa hannunsa ya ɓanɓareta a jikinsa, Kuka Kubraah ta sanya tare da ƙoƙarin ƙara rungomesa, Da wani sauri yaja baya ya shiga nuna mata hanyar fita daga sashin nasa, cikin kuka tace. "Why? Mene yasa Abu Maleek? Ni matar kace, tunda akai Aure na dakai babu taɓa magana ba, ban taɓa sanyaka a cikin idanuna ba, balle na zauna muyi magana dakai har naji ɗumin jikinka, Nifa macace ina da rauni idan zaka iya zama ba tare da mace ba, ni sam ba zan iya zama babu namiji ba, da haƙurin mata dana maza ba iri ɗaya bane, Ka tausaya min Abu Maleek ka sauke haƙƙin dake kanka kafin ka tafi, babu da tabbacin zaka dawo a raye ko kuma ajalinka zai riskeka a can ne, pls My dear try to understand my feelings" Tunda ta fara magana ya kafeta da Manyan gajiyayyun idanunsa, so itace second wife ɗin da Salimerh tace King Tunde ya aura masa ita, Why duk samarin gidan sai shi za'a aurawa mata har biya, matanma da babu wacce ya taɓa cewa yana so, Ko kuma ɗan taure ya zama suna ganinsa yana bin mata a guje shiyasa sukai decided na aure mace ba tare da izininsa ba, Shi gaba ɗaya baiga abinsu a jikinsu, ko wacce ƴar banza da nono bai fi tafin hannunsa ba, Gajeran tsaki yaja tare da juya zai shige part ɗinsa yaji ta ƙara. *Yau free pages zasu ƙare hanzarta biya domin ki zama mace ta farko da zata shiga vip, it's 500 for vip posting biyu kullum, and 300 for nrml grp ba kullum za'a ake posting ba via 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616* Sanya masa wani gigitaccen kuka, wanda ya ƙara haddasa tsarawar kansa, Wannan idan bai taka mata birki ba, Tabbas zata mayar da shi mahaukaci, Cikin ƙosawa da ihun nata yaja jikinsa zuwa jikin wata luntsumammiyar kujera ya zauna, Idanunsa yaje ya rufe, a jikinsa yaji ana kallonsa ware jajayen idanunsa yay idanunsa ya sauka akan Kubraah wacce ta tsorawa faffaɗan ƙirjinsa idanu, Da wani irin sauri ya tattare rigarsa tare da rufe ƙirjinsa baki ɗaya, kafin cikin haɗa fuska yace. "Me kike buƙata?" Da sauri taja jikinta zata zauna kusa dashi yayi saurin ɗaga mata hannu, Hakan ya tilasta mata tsayawa tace. "Sleep with me tonight, ka kwanta dani Abu Maleek koda baka sauke nauyin dake kanka ba, just romance is okay to me" A fili yace "O'ohhh" Jin kalmar Romance yasa ya taɓe baki, kada Allah ya kawo masa wannan ranar da zai ƙwaƙume mace kamar maye, shi gaba ɗaya ba'a fahimtar wanene shi, bashi da lafiyar zaiyi wata tarayya da mace, shiyasa ya ƙauracewa duk wata sabga ta mata, Domin baya son raini da wulaƙanci, mace kowa da zarar ta Fahimci baka da ishasshiyyar lafiyar da zaka kwanta da ita shikenan ka shiga uku, Miƙewa yayi tsaye ya shiga taka ƙafafuwansa cike da zallar isa nutsuwarsa, Al'amarin daya ƙara rikita Kubraah kenan taji gaba ɗaya babu wanda take buƙata a yanzu sai mijinta, Cak ya tsaya ba tare daya juya ba yace. "You're dreaming you poor Kubraah Kabal, jikina sai daga nesa" Cikin ɓacin rai ta kallesa wato yana san full name ɗinta kenan ko? Kamar zatai masifa sai kuma tace. "Idan haka ne, kenan ya tabbata cewa kai lusari ne, wanda bashi da cikakkiyar Lafiya, ko dai abar taka ce bata aiki shiyasa kake ɓoyewa now i understand, to bazan iya zama da namiji lusari ba ina da cikakkiyar lafiyar" Hannayensa ya watsa irin i don't care ɗin nan kafin yace. "Ok I'll divorce you Kubraah Kabal" Ba tare da tunanin da gaske zai iya aikata abinda yace ba tace. "So What? Nasan wallahi u can't divorce me, na same maka ƙarfan ƙafan Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal" Taɓe baki yayi domin ta fara cikasa da magana kamar zai gaba ya barta sai kuma yace. "Saki ɗaya, saki biyu saki uku, no more relationship between us" Yana faɗin hakan ya ɓace daga gabanta kamar walƙiya, Tashin hankali wajan Kubraah Kabal ba'a magana, ihu ta fara tare da cire zani ana faɗuwa ƙasa, Da gudu kuma ta nufi sashin Mai Babban ɗaki, tana zuwa ta sameta ita da Oumuu-Ayman, Ganin tashin hankali a fuskar Kubraah Kabal ya sanya Mai Babban ɗaki kwallon ta, ba tare kuma da tayi magana ba, taci gaba da duba kayan da Abu Maleek zai tafi dasu. Zubewa tayi gaban Mai Babban ɗaki ta shiga surutai, Wata Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya Oumuu-Ayman ta sauke, at least wani mummunan shashi yabar Abu Maleek, Mai Babban ɗaki ta ja numfashi tare da kallon Kubraah Kabal tace. "Kinyi kuskure biyewa Zaki, kinsan matsalar sa kin san damuwar sa musamman yanzu da yake cikin damuwa, kamata yayi ki samu ki kwantar masa da hankali, yanzu ba lallai yana cikin hayyacinsa yay maki wannan sakin ba, King Tunde yana da mata biyu, Queen Ayoola sai kuma Queen Roomana, Queen Ayoola yaranta guda uku ne, Aremo Shakiru, Aremo Sharefddeen, gaba ɗaya kuma sune manya ƙaramar su ce Salimerh, Queen Roomana tana da yara biyu Babban shine Aremo Adams sai kuma Zaki na Jalaluldeen wanda ake ce masa Abu Maleek, Junaid ɗane wajan Otun (Galadima) Galadima kuma ƙanine wajan King Tunde Muhammad Jalal, mene ya sanya kaf cikin samarin babu wanda yake da mata sai ƙaramin cikin su Abu Maleek? Mene yasa kuma aka haɗa shi da mata har biyu? Baki da Wannan masaniyar ko? Mene yasa sunan Abu Maleek ya bisa? Baki sani ba? Kin san dai cewa MALEEK ɗa ne wajan Jalaluldeen, to Kubraah Kabal bani da abin cewa kin rusa damarki da kanki, saki har guda uku ai ba wasa ba, dan haka ki koma Masarautar ku komai ake ciki zamu tura wasiƙa" Tunda ta fara magana Kubraah Kabal take Kallonta a haukace, wato yasan ya kwanta da matarsa Bola har ya bata ciki ta Haihu ita ya mayar ƴar iska, anyi auranta dashi baya ƙasar even miss call ko text message babu, and yanzu ya dawo shi ne ya bita da saki, Miƙewa tayi ba tare da tace komai ba ta nufi hanyar fita, sa sauri Bola dake baƙin ƙofar shigowa ta juya. A can sashin Queen Ayoola kowa, Aremo Shakiru ne yake ta Safa da marwa, Wato a kullum dama ƙara zuwar masa take ba tare kuma daya sha wahalar komai ba, Murmushi yayi tare da kallon mahaifiyarsa wace take tsaye tana gyara zaman Alƙyabbar jikinta, Cikin farin ciki yace. "What a great idea Mumy? Wow! Harna fara jiyo ƙamshin nasara" Murmushi tayi cike da ƙasaita tare dayin baya ta nemi kujera ta zauna tace. "Haka ne, Amma dai kayi a hankali domin lamarin akwai sarƙaƙiya cikinsa, wanne yake suffar Hadima Zubaida? Wane ya sace Queen Roomana? Sannan jiya an ƙara ɗurawa King Tunde goba, wannan dalilin ya sanya aka hana Abu Maleek ya dubasa a matsayinsa na babban likita, domin ana da tabbacin zai iya bashi kariya, wannan dalilin ya sanya aka shirya tafiyar Abu Maleek zuwa Birnin Bera, duk waye yake shirya hakan? Kaga muma kanmu dole mu sanya idanu, domin duk Mutumin da yake haka akwai abinda yake buƙata wanda zata iya kasancewa abinda muke so shine yake so" Shiru Aremo Shakiru yayi sai yanzu shima ya fara wannan tunanin da sauri ya juya tare da nufar inda zai samu Iyalode. Da daddare bayan sun yi sallar Isshā wajan 9 na dare kowa ya kasance a saman dinning area, kowa duk Family ɗin suna wajan hadda Oumuu-Ayman da Mai Babban ɗaki, Cikin nutsuwa yake taka ƙafafuwansa zuwa wajan dinning ɗin, Ƙamshin turarensa ya sanya duk suka fahimci shine yazo, basu taɓa tunanin zuwan nasa a dai-dai irin wannan lokacin ba. Da Murmushi Salimerh ta miƙe tare daja masa wata haɗaɗɗiyar kujera a gefen Oumuu-Ayman, Lumshe idanunsa yay yana sanye da wasu fitananun Panjams masu santsi da taushi, ƙwantaccen gashin kansa yay luff dashi, Ya ƙara faɗi sosai da kuma tsayi, gaba ɗaya ya kerewa sauran ƴan uwan nasa. Zama yayi tare da sunkuyar da kansa ƙasa, yana taune bakinsa, Sharefddeen ne yay Murmushi yace. "Bari na gaisheka ni, how are you Brother? Ya Madrid da kewar ƙwallon ƙafa?" Ya ƙare maganar cike da zulaya, Gently ya ɗago da kansa, tare da tsare Sharefddeen da idanu, Kamar bazai magana ba sai kuma yace. "Allahamdulillah Bro" Shakiru shima ya saki Murmushi yace. "Nine ba za'a kula ba? Sabida kaga bani da ƙaton jiki kamar naka ko? To ya kazo Nigeria ya kuma masoyiya ball?" Ya ƙare maganar with smile on his face, Taune baki Abu Maleek yayi kafin ya ɗan sauki Ajjiyar zuciya yana lumshe idanunsa cikin ƙasa da murya yace. "Na sameku lafiya?" Suka amsa da "Allahamdulillah" Adams kam ko kallon inda Jalaluldeen yake bai ba, shima Abu Maleek ya lura da hakan sai kawai ya share duk da cewa yake kewar ɗan uwan nasa. "My son ya zama Basamude Ma sha Allah" Cewar Queen Ayoola, Bola kam ko abincin kirki ta kasa ci saboda yadda Abu Maleek yayi kamar bai san da ita a wajan ba, Oumuu-Ayman ce ta shiga haɗa masa dinner kana ta tura masa gabansa, Girgiza kai yayi idanunsa a lumshe yace. "Just coffee Oumuu" Ta san daman ba lallai yaci komai ba, tana haɗa masa Coffee ɗin ya miƙe tsaye sabida kallon da Bola take masa, Yana ɗaukan mug ɗin Coffee ɗin yayi gaba walking slowly ya nufi Sashin King Tunde bayan ya duba jikinsa ya fito ya nufi nasa sashin Mai kyau da kuma tsari. Abu Maleek na zuwa sashin sa, ya zauna saman kujera a hankali ya dinga spending coffee ɗin a bakinsa, Gefensa kuma tankar Inibi ce wacce tayi sanyi sosai, Yana zaune yaji ana ɗan tafiya a hankali, tsaki yaja saboda zuwa yanzu yana son ya jisa shi ɗaya, Yana Buƙatar nutsuwar ƙwaƙwalwa domin ya samu lokacin yin tunani, Yana ƙoƙarin miƙewa tsaye yaji an faɗa jikinsa tare da rungomesa ana jan sajan fuskarsa, wata irin bugawa zuciyarsa tayi tare dayin wani tsalle ta cikin ƙirjinsa kamar zata faso ƙirjinsa ta fito, da wani irin sauri ya buɗe idanunsa da sauri ya rufe saboda arba da yayi da. *Littafin ABU MALEEK na kuɗi ne, biya 500 domin samun posting sau biyu kullum, biya 300 amma posting ba kullum ba via 0116886423 sulaiman Naima s union bank* Kyakkyawan farin yaro ɗan kimanin shekaru 10 a duniya, fari ne tass kamarsa da Jalaluldeen harya ɓaci, MALEEK kenan yaron da dukkan Alaafin ta sanyawa idanu, Wangale fararan haƙoran sa yayi yace. "Bàami Áróyin sómi gidigàn" (Bàami nayi kewarka sosai). MALEEK ya faɗa yana kwantar da kansa a jikin Abu Maleek ɗin. A.m runtse idanunsa yayi yana jin gudun zuciyarsa na ƙaruwa sosai, Gaba ɗaya mantawa yake yana da wani ɗa a duniya, cikin jarumta da kuma dakiya Abu Maleek yasa hannunsa ya shafa sumar kan Maleek ba tare da yace komai, Miƙewa yayi dashi ya nufi bedroom ɗinsa mai kyau, Wata ƙatuwar chocolate ya ɗauka tare da bawa Maleek still bai ce komai ba, tun kallon farko da yayi masa bai ƙara ƙoƙarin kallonsa ba. Bathroom ya shiga tare da sakarwa kansa shower kana ya shirya cikin fararan kayan bacci Panjams.. Yana gama shiryawa ya samu MALEEK yayi bacci kusa da Sweet, Wani bathroom ɗin ya shige tare da kwanciya bayan ya ƙure gudun a.c ya daɗe kafin bacci yayi gaba da shi. Rugar Mahinjo. Julde ce zaune a cikin bukkar ta sai sauke Ajjiyar zuciya take tana jan numfashi da ƙyar, Hannunta riƙe da ƙirjinta saboda ciwon da yake mata ga wani irin nauyi da ƙirjin yayi mata, Tana zaune taji an shigo cikin bukkar Ajjiyar zuciya ta sauke tana ɗan lalubar hanya tace. "Madibbo na, yunwa zata karni bani madarar nasha" Ta ƙare maganar hawaye na saukar mata, Barkido kowa Murmushin jin daɗi yayi yau ya samu Julde ita kaɗai, Zai aiwatar da abinda yake ransa, yau ƙwaɗayin sa zai faɗa, jikinsa na mazari yayi kan Julde take ƙoƙarin miƙewa tsaye, A rikice Julde tace. "Madibbo!! Madibbo!! Madibbo na?" Jin Shiru ya sanya ta shiga ƙoƙarin Miƙewa tsaye tana miƙewa Barkido na sanya hannunsa yayi.... Saura page 1 free pages ya ƙare🥱 SHARE FISABILILLAHI SABIDA ALLAH DA ANNABI👏🏻 🌈🌈🌈🌈 *ABU_MALEEK* 🌈🌈🌈🌈 NIMCYLUV BOOK 1 PAGE 19-20 *Feedyn Bash* osí pámí lèriñ lànà😂, emi kinshè *Yoruba* fa, *Hausa* pànbélé nimí, so fún *Bassh* pé aro rén somí. Sama da rigar jikinta, tare da ƙoƙarin kunce igiyar da aka ɗaure mata ƙirji da ita. Wani masifafan ihu Julde ta sanya, saboda tsananin tsoran daya shigeta, Ta shiga kare ƙirjinta da dukkan hannayenta, Jikinta duk rawa yake, cikin rawar murya da gigita tace. "Waye kai? Me kake so? Noi indema?" Ta jera masa tambayar lokacin, saboda jin wanda ya Shigo ɗin yayi shiru, Gashi yana ƙoƙarin yi mata tsirara, Barkido kam tuni ya fara fidda numfashi yana sakin Ajjiyar zuciya saboda santala santalan cinyoyinta da suka bayyana, Duk da cewa warin dauɗa take amma hakan bai hana cinyarta yin wani kyau ba, Ganin tana shirin bashi wahala kawai ya sanya hannunsa tare da kama kanta ya gwarata da bango, Wani gigitaccen ihu ta sanya lokaci guda kuma jini ya ɓalle daga goshinta ya shiga zuba yana sauka zuwa saman fuskarta, Kafin ta sulale a wajan babu numfashi, wani irin Murmushin jin daɗi yay kana ya miƙe ya shiga ƙoƙarin zame kayan jikinsa, Da wani irin sauri Barkido yaja baya tare da ɓoyewa a bayan ƙofar bukkar, hakan ya faru ne saboda jiyo Muryar Madibbo yana faɗin. "War Julde, Hai kazo kana ina?" Ya faɗa yana leƙawa tare da ƙarasawa inda ya hangi Julde kwance dafe da ƙirjinta babu numfashi, Da wani irin saurin gigita Madibbo ya ƙarasa shiga cikin bukkar tare da nufar inda Julde ke kwance, Yana shiga Barkido ya fita da sauri yana Murmushin jin daɗin babu wanda ya kansa. Jawo Julde yayi jikinsa yana jijjiga ta tare da kiran sunanta, ganin ko motsi ba tayi yasa Madibbo faɗin. "Ko dama ta maa?" (Meke damunki?" Da sauri kuma ya kwantar da ita tare da fita da sauri ya nufi inda yake ɓoye, Ɓoyayyan Sirrin da yake ɓoyewa Julde daman irin wannan ranar yake jira, Wacce ta tazo ya faɗa Julde komai dake faruwa Wanda bata san shi ba. Yana fita ya nufi can wata ƙuryar duhuwa duk da cewa dare ne Amma haka ya shiga cikin duhuwar tare da haƙe ƙasar ramin daya ɓoye abun. Yana gama tunuwa ya miƙe da sauri tare da fara tafiya ya nufi cikin Rugar, Murmushi Arɗo da Lamiɗo sukai, a hankali kuma Arɗo ya saki wani zabgegen Maciji dake hannunsa zuwa ƙasa, Kai tsaye macijin kuma wajan Madibbo yayi saboda yaga gilmawarsa, Sosai Madibbo ke sauri domin ya isa ga Julde ya faɗa mata shuɗɗaɗan tarihin daya huce kafin Zuwan wannan ranar. Kamar daga sama yaga saukar Macijin a gabansa yana sara kai tare da fiddo da harshen bakinsa, ya shiga wa yiwa Madibbo tsartuwa, Wani irin kyarma jikin Madibbo ya ɗauka, gashi ya kasa koda mutsawa, tsoro da gigita suka cika masa zuciya. Wani irin tsalle Macijin yayi tare da. *Daga wannan page ɗin na gama free pages, sabida halin rashi da ake ciki na raba tsarin biyan gida biyu, 500 for VIP posting safe da yamma, 300 for nrml grp, posting idan anyi yau babu gobe👏🏻 via 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616* Sarawa Madibbo bakinsa a dai-dai satin ƙahon zuciyarsa, nan take kuma Madibbo ya faɗi yana fitar da wata iriyar kumfa daga cikin bakinsa, Kullin abinda ke hannunsa wanda yake son faɗawa Julde ya ƙwace daga hannunsa tare da faɗuwa ƙasa, Ɓat kuma kamar Aljani Macijin ya ɓace daga wajan, Kakarin mutuwa Madibbo ya fara idanunsa ya shiga lumshe bakinsa ɗauke da sunan JULDE, Arɗo da Lamiɗo ne suka ƙarasa inda yake kwancan tare farayi masa dariya, A hankali kuma Lamiɗo ya ɗauki kullin ba tare daya buɗe yaga ko menene ba, ya cilla kullin sama, Kana sukai gaba Abunsu cike da farin cikin samun nasarar raba Madibbo da ransa, Bakinsa ɗauke da salati Ubangiji ya amshi ran Madibbo. Sanyin safiya mai cike da dadɗar iska ne ya farkar da Julde daga suman da tayi, Wata ƙaƙƙarfar ajjiyar zuciya ta sauke, tare da runtsa idanunta wanda suka kumbura saboda kuka, ga kuma rashin wadatacciyar lafiya da idanun yake da shi, A hankali ta miƙe zaune tare da kifa fuskarta a tsakanin zuciyoyinta ta saki wani irin raunataccen kuka! Hakiƙa tana buƙatar mataimaki a rayuwarta, amma waye zai zama gatanta? Waye zai zama Garkuwa a gareta? Waye zai zama tubalin da zai gina mata sabuwar rayuwa harta mata da wannan rayuwar da take mata ƴanci? Waye zai zama Muradin ranta? Wanda zai zama madubi abin haska zuciyarta? Ko dai TABI ABINDA ZUCIYAr take faɗa mata ne? Kuka take mai cike da ladamar rayuwa ƙunci kuma da baƙin ciki, Ganin bata da wani gata sai Allah, bata da wanda zaice mata tayi shiru ya sanya ta sassauta kukan tare da ɗaukan sandar ta, ta shiga laluban hanya idanunta na ɗan juyawa, A haka ta samu ta fita daga cikin Bukkar hannunta ɗauke da ruwa, Can bayan Bukkar ta tsuguna tare dayin fitsari kana tayi alwala ta koma bukkar tare da gabatar da sallah bayan ta yane kanta da wani siririn abu. Tana idarwa ta fara jin surutai bata motsa ba, sai da taji ana faɗin Madibbo ya mutu, kusan mutuwar tsaye tayi, jinta da gaba ɗaya ya ɗauke, bugawar da zuciyarta take ya ɗan tsaya na wasu daƙiƙo, Farkawa tayi ta kanta kwance ashe tun a lokacin ta suma sabida trumer ɗin data shiga. Yini tayi kuka babu abinda ke tsayar da ita sai Sallah, daman sallar ba wata iyawa tayi ba sosai, bare kuma ta iya yiwa mamaci addu'a, Haka ta ƙara kwanciya bacci banda ruwa babu abinda yake cikinta, Ji take kamar itama tamar Duniyar ko zata huta, idan tana da rabon jin daɗi a lahira sai ta samu, Washe gari da safe, Arɗo ya sanya wasu mutane zuwa su tafi da ita, kwallon ta Arɗo yayi yace. "Wato kai yaron nan bakaji ko? Haii sai da ka sake sace mana nonon nagge ko? Gashi dalilin hakan ka sanya Nagge ya mutu" Jikin Julde ya ɗauki rawa, domin ba zata mance da cin zarafin da akai mata na aski ba, ga azabar da aka gana mata na murje mata nono, Kuka ta sanya ta shiga rarrafawa duk da bata ganin kowa amma a haka ta ƙarasa gaban Arɗo tare da riƙe masa ƙafa tace. "Kayi min rai Arɗo, kada ko sake murje min nono, da ƙyar nake numfashi saboda abinda kuka sanya Min, Aradon Allah ban saci komai ba" Da sauri Lamiɗo yace. "Arado ƙarya ka, Arɗo zai maka ƙarya? Da kanshi ya ganka kana tatse mashi nono, dole ka kiwata mana Nagge guda ɗari bisa abinda ka aikata" Zuciyar Julde ta buga da ƙarfi Tayaya zata iya kiwo? Tayaya ne zata iya kula da Nagge guda ɗari?" Gaba ɗaya wajan suka sanya ihu akan dole Julde tayi masu kiwo ai tana sandar ganin hanya, Arɗo ne yayi gyaran murya yace. "Maza ki haɗa mana Nagge guda ɗari a fito dasu daga garke yanzun nan, kuma kada ka sake a rasa guda ɗaya idan hakan ya fara to walle kai ma saika matu" Allah sarki baiwar Allah bata da wata mafaka dole tabi abinda sukace mata, Yin kiwon ma zai sanya tana samun abinci ci, Haka ta tisa Nagge guda ɗari a gaba zuwa daji, tana dafe da ƙirjinta da yayi mata wani irin nauyi, da ƙyar take jan numfashi, Tana zuwa wata ƙorama taja ta tsaya tare da kwanciya wajan ruwa ko taji sauƙi daga azabar da ƙirjinta yake mata gaba duniyar tayi mata zafi, Ajjiyar zuciya ta sauke tana ƙara riƙe ƙirjinta a haka wani wahalallan bacci ya ɗauke ta. Slowly ya shiga ɗaga eyes lashes ɗin idanunsa, wanda suke zara-zara sunyi kwance luff saman fatar idanunsa, Tun bayan yayi sallah ya koma bacci sai yanzu ya samu zarafin tashi daga nauyayyen baccin daya ɗauke sa, Ƙuri yayiwa tafkeken photon Queen Roomana wacce take sanye da milk ɗin voyal ta ɗura light blue ɗin Alƙyabba, wacce tai mata kyau sosai, Tayi Murmushi wanda ya haddasa fitowar teeths gave ɗinta irin na Abu Maleek, Idanunsa yaja ya rufe ya yana taune leɓansa a hankali ya shiga sauke ajjiyar zuciya, ɗan ware gajiyayyun idanunsa yayi sabida motsin da yaji, Yana juyawa idanunsa ya sauka kan MALEEK dake tsaye rungome da Sweet, Da sauri ya juya kansa yana rufe idanunsa, Shi sam ya manta da batun cewa Maleek ɗin yana sashinsa, A duk sanda yay arba dashi sai yaji zuciyarsa ta buga, Kuma yana ɗaya daga cikin dalilin daya sanya yabar ƙasar baki ɗaya, Miƙewa yayi a hankali yana ɗan kwaɓe fuska ganin hakan yasa Maleek matsawa kusa dashi yace. "Èkaro Bàami" (ina kwana Baba?) Fesar da iska Abu Maleek yayi ba tare daya amsa gaisuwa ta Maleek ɗin ha yayi gaba zuwa toilet, Ganin hakan ya sanya Maleek sakin Sweet tare da buɗe baki ya sanya kuka yana buga ƙafa, Cak Abu Maleek ya tsaya kafin a hankali ya sanya hannunsa a saman goshinsa ya shiga murza, Maleek soyayyyar mahaifin nasa ce ta tare masa a zuciya shiyasa yau yake son kasancewa dashi, Domin yaji ɗumi irin na mahaifinsa, amma a koda yaushe mahaifin nasa gudunsa yake ba tare daya san dalili ko kuma aibun dake tare dashi ba, Ganin kukan na Maleek yayi yawa ne yasa a hankali Abu Maleek ya sulale a wajan tare da zama a armchair, yana ware firgitattun idanunsa, Cikin nutsuwa ya miƙa wa Maleek ɗin hannunsa alamar yazo, Da gudu ya ƙaraso wajan mahaifin nasa, yana sakin dariya tare da shigewa jikin Jalaluldeen, Kallon yaron yayi yaga babu wata kama tasa wanda Maleek bai kwashe ta ba tass, Kenan dalilin daya sanya King Tunde da kuma su Mai Babban ɗaki ƙaunar Maleek ɗin kenan? Ya tambayi kansa a zuciya, a fili kuma wani ƙaƙƙarfan Numfashi ya sauke, Gently kuma ya ɗura softness hands ɗinsa duk biyun a saman sumar Maleek, Kamar mai koyan magana ya shiga kokawa da laɓɓansa, Da ƙyar ya samu kalmar. "Shè layó lábo?" (Fatan kana lafiya?) Kalmar datai fitar gurbi kenan daga cikin bakinsa ba tare daya shirya hakan ba, Cikin tsananin farin ciki da kuma jin daɗi Maleek ya rungome Dad ɗin nasa, Yau rana ce babba a garesa tunda har Abu Maleek ya fito da kansa ya tambayi lafiyarsa, Cikin soyayya da kulawa Maleek ya ɗan shagwaɓa fuska yace. "Baàmi baka sona da gaske? Me mayi maka? Kullum kana gudu na, a school kowa Bàami ɗinsa ke zuwa ɗauko sa, amma ni bana ganinka, ina kake ɓoyewa? Meyesa kuma baka sona?" Ya ƙare tambayoyin nasa idanunsa na zubar da hawaye kasancewar Maleek yaro mai shegen wayo, Sarawa kansa yayi sabida tambayoyin ba zata da Maleek ɗin ya jefesa dashi, a zahirin gaskiya shima bashi da amsar wannan tarin tambayoyinsu, balle ya bawa Maleek ɗin amsar su, Shi mamakin surutun yaron yake, ga kuma shegen zaƙin murya kamar tasa, ganin yana shirin yin wata tambayar ne ya sanya Abu Maleek saurin taran Numfashinsa tare da faɗin. "Ya school?" Washe baki Maleek yayi yace. "Ina jin daɗi karatu sosai Bàami, kasan me zan zama idan na girma?" Girgiza kai Abu Maleek yayi yana mai ɗan ƙara kallon yaron a kaikaice, Baya Maleek yayi kaɗan kafin ya shagwaɓe fuska, tare da rausayar da kansa gefe yace. "O'ohhhh ABU MALEEK" Wani Murmushi ne ya suɓuce wa Abu Maleek, wato Maleek yana son buga ƙwallo kenan, Jinjina kansa yayi tare da Miƙewa ya shafa kan Maleek ɗin, Ba tare kuma da yace komai ba ya nufi bathroom. A can shashin King Tunde Muhammad Jalal tuni kowa ya halarci wajan, ana jiran zuwan ABU MALEEK, Ƙarfe sha ɗaya da ƴan mintuna Abu Maleek ya fito daga sashin sa, bayan ya shiga part ɗin gym ɗinsa, Cikin nutsuwa haɗi da kamewa Abu Maleek yake taka ƙafafuwansa a ƙasa, Yana sanye da wata fara jallabiya talitha kaftan, mai taushi da kuma santsin gaske, sai maiƙo dake sabida santsin yadin jallabiyar, Jinjina kansa kawai yayi yana sauraran abinda Salimerh take faɗa masa, Itama cikin wata haɗaɗɗiyar jallabiya ta mata La Doublej milk colour, Ta sanya duka hannayenta cikin aljihun Jallabiyar, Cikin ƙasa da Murya saboda tasa baya son ihu akai, tace.. "Zaki, ka kula dan Allah, kasan kana da matsala kada kace zaka nuna miskilanci a ƙasar daba taka ba, ina jin tsoran wannan tafiyar sosai a raina, amma babu yadda zanyi tunda ka amince da zuwan" Taune baki yayi yana jin zancan da take wassafa masa, shi surutunta ya bashi mamaki, cai cai cai aita magana, Ganin yaƙi magana ta marai-raice fuska tace. "Please Zaki" Da gajiyayyun idanunsa ya juya ya kalleta ba tare kuma da yace komai ba, ya jinjina mata kansa, a haka suka isa dinning room, Zama yayi ita kuma ta shiga haɗa masa breakfast wanda Oumuu-Ayman ta bata da kanta, domin babu wanda ta amince ya bawa Abu Maleek ɗin amince,ita take shiga kitchen da kanta ta bashi. Akara ne, da Ewa Agayin, sai chicken and waffles with Anadama bread, sosai yaci traditional food ɗin kana ya ɗura da power horse energy mai sanyi, Sauran tarkacan ko taɓa sa bai ba, Yana gamawa ya miƙe tsaye, walking slowly ya nufi Sashin King Tunde Muhammad Jalal, a hanya suka haɗu da Junaid kallo guda yayi masa ya ɗauke kai, Junaid kam ɗan Murmushi yayi idanunsa akan Salimerh wacce tayi masa matuƙar kyau, kamar ya sace ya gudu, Ba tare shima da yayi Magana ba yabi bayan Abu Maleek yana sakin Murmushi, Zuwan Abu Maleek ne kuma ya sanya gaba ɗaya mutanan wajan baida idannunsu kansa, A kullum Abu Maleek sauyawa yake tamkar wanda ya kejin naman mahauniyya, Yanzu kam zallar kwarjinin sa ne ya baiyana ga kuma wata haiba da izza, Ba tare daya kalli kowa ba, ya ƙarasa inda King Tunde Muhammad Jalal yake kwance, yana zuwa ya rungome sa sosai tare da tsora masa idanu kamar mai son fahimtar wani abu, Da wani irin sauri kuma ya. *Last free page via 0116886423 sulaiman Naima s union bank* Tallafo fuskar King Tunde yana ƙoƙarin sanya bakinsa cikin na King Tunde domin ya tabbatar da abinda zuciyarsa take zargi, Da sauri Malamin yace. "Babu lokaci, gaba ɗaya kwana goma sha biyu ya rage maka, tafiyar kuma tana da tsayi gaske, daga rugar Mahinjo zuwa garin ma sai kayi kwana biyu" Sauke numfashi yayi a hankali ya zame fuskarsa ba tare daya aiwatar da abinda yake shirin yi ba, Otun ne yace. "Za'a sauya maka kama, ta yarda babu wanda zai san cewa kai attajiri ne" Kallonsu kawai yake ba tare daya ko motsa ba, Malamin ne ya fito da baƙin fenti da wasu caloli, Oumuu-Ayman miƙewa tsaye tayi sam zuciyarta ba zata jure hakan ba, Aremo Shakiru da Aremo Adams da Aremo Sharefddeen duk suna zaune ba tare da kowa yace komai ba, Yaci ace su da suke manya masu ishasshiyyar lafiya sune za suyi tafiyar nan, amma sai gashi karami cikinsu wanda yake da matsalar ƙwaƙwalwa shi ya ɗauki hatsarin tafiyar ba tare da tunanin abinda zai je ya dawo ba. Cikin nutsuwa Malamin ya shiga har gitsa gashin kan Jalaluldeen tare da yiwa lallausan baƙin gashin nasa rini da wata kala ja da kuma kuriya, Yana gamawa ya ɗauki baƙin fenti ya shiga shafawa a saman ƙyakkyawar farar fuskar Abu Maleek, fuska mai tsananin kyau haiba da kuma kwarjini, Fuskar da take Bara zana wa ƴan mata, Few minutes fuskar Abu Maleek ta zama baƙa ƙirin, banda idanunsa da suke farare kuma manya, sai jajayen laɓɓansa da suke masu taushi da laushi, Kana aka dawo hannayensa zuwa wuyansa, ana zuwa za'a buɗe ƙirjinsa yayi saurin damƙe hannun Malamin, Kallonsa yayi yace. "Ka bari a shafa har Nan saboda gudun samun matsala" Shiru yayi baice komai ba, hakan yasa Malamin ƙara nufar ƙirjinsa zai zame rigar, bakin Abu Maleek na rawa da karkarwa yace. "Stop" Ya faɗa a lokacin da gaba ɗaya jikinsa ya ɗauki rawa ya shiga langwaɓar da kansa gefe idanunsa suka shiga fitowa, Malamin kam sam bai lura da yanayin da Abu Maleek ya shiga ba, ya ƙara nufar ƙirjinsa karyar da wuya Abu Maleek yayi tare da buɗe baki yace. "O'ohhhh" Yana faɗin hakan ya zabura tare da shaƙe wuyan Malamin jikinsa duka tsuma yake da karkarwa, taɓe Baki Adams yayi tare da miƙewa ya fice daga cikin tirakar, Sharefddeen ne ya miƙe tare kallon Abu Maleek yace. "Let go of him, sake sa Jalaluldeen" Wani kallo da Abu Maleek yayiwa Sharefdeen sai da yaji hantar cikinsa ta juya, da sauri kuma ya sakesa tare sayin baya, Ganin yana ƙoƙarin yin kisa ne gashi kowa ya kasa ƙwatar Malamin daga hannun Abu Maleek, Cikin tsayawa da kuma ɗaga Murya Oumuu-Ayman dake bakin ƙofa tace. "JALALULDEEN TUNDE MUHAMMAD JALAL SAKE SA" sakinsa Abu Maleek yayi tare da sulalewa a wajan ya zube saman ƙafafuwansa, Ana sakin Malamin ya kwashi kayansa da sauri yabar wajan, A hankali Oumuu-Ayman ta ƙarasa inda yake durƙoshe jikinsa na rawa tana zuwa ta zauna tare dasa hannunta ta jawosa saman cinyarta, Har zuwa lokacin jikinsa bai bar rawa ba, addu'a ta shigayi masa, tana shafa sumar kansa wacce aka ɓata da kala, Idan ka kalli Abu Maleek a wannan lokacin zaka tabbatar cewa eh da gaske mahaukaci ne shi, Irin masu dukan nan, Cikin kuka Queen Ayoola tace. "Yanzu a haka za'a barsa yaje? Wannan wacce irin jarrabawa ce Ubangiji yake sanya mu cikinta ne?" Ta ƙare maganar tana sakin Kuka, Mai Babban ɗaki wanda wacce tana zaune ko motsi ba tayi ba, tai gyaran murya tare da faɗin. "Kowa yaje waje" Queen Ayoola ce ta Miƙe, kana Bola sai kuma Junaid sai Shakiru da Sharefddeen, ya rage daga Otun sai Oumuu-Ayman da Mai Babban ɗaki, A nan jikin Oumuu-Ayman bacci ya ɗauke sa, sai da yayi baccin awa guda sannan ya farka yana tashi Oumuu-Ayman ta bashi ruwa mai sanyi ta bashi yasha, kana ya gavatary da sallar zhur, Nan aka fara shirya tafiya yayinda aka hana zuwa kowa yiwa Abu Maleek sallama, A hankali ya tura ƙofar parlon Adams, yana tsaye hannunsa riƙe da File, kallo guda yayiwa Abu Maleek ya ɗauke kai, Abu Maleek kam cikin soyayyyar ɗan uwan nasa ya nufi Adams, da niyyar ya rungomesa da sauri Adams yaja baya tare da ɗaga masa hannu yace. "Mene ya kawo ka?" Da mamaki Abu Maleek wanda ya zama mahaukacin gaske idan ba sani kayi ba yake duban Adams kafin yaja numfashi yace. "I'm going now, nazu just to say i miss You Bro" Murmushi Adams yayi kafin yace. "Uhm! Kazo sace ni ne kamar yadda ka sace mun Mahaifiya tunda naga kai ba sonta kake ba" Zare ido Abu Maleek yayi yana faɗin "sace Mami?" "Yeah, of course koda yake mahaukaci like you babu abinda bazai iya ba, musamman yanzu da sanyi zai fara hauka kuma sai Allah, ina jan kunanka Jalaluldeen duk inda ka kai mini mahaifiya ka gaggauta fito da ita, if not Uhm you have no idea akan abinda zan maka, mahaukacin banza" Yana faɗin hakan ya shige cikin bedroom ɗinsa, "O'ohhh" Shine abinda Abu Maleek ya samu zarafin faɗa, tsoro da tashin hankali ya bayyana a saman baƙar fuskarsa, Juyawa yayi ya fita. Sosai Oumuu-Ayman taci kuka ita ɗaya hakama Salimerh, Mai Babban ɗaki kam rungomesa tayi, bayan yaje ya ƙara duba King Tunde ya ɗauki sweet a hannunsa kana ya shiga mota aka fita dashi daga cikin Alaafin. Kwanakin Julde biyar kenan, a cikin jejin Yanzu ma tana tafe dafe da ƙirjinta idanunta cike da hawaye, ga yunwar da tayi mata illa, A haka take dogara sandar tana lalubar hanya, gaba ɗaya zanin jikinta ya gutsire yayi kamar ƙaramin wando 3gauther, Ga kan nan nata sai ƙyalli yake, yay wani babba tashi, sai jajayen laɓɓanta da suka ƙara wani jaa saboda taunewa da take, Tazu dai-dai gaɓar wani ƙaton kogi ta sulale a wajan, sabida yunwa da ƙishin da take ji, A hankali kuma ta rarrafa ta shiga lalubar Nagge tana jin wata kusa da ita, ta kafa bakinsa a nonon naggen ta fara zuƙa tana shaa, sai da tasha sosai, kamar daga sama kuma ta fara jiyo sautin bindigo alamar masu satar shanu sun kawo mata hari kenan, cikin kiɗima da kuma gigita ta fara ƙoƙarin neman wajan ɓoye, gashi babu idanu, A haka take tafiya ba tare da sanin inda take nufa ba, Ta ɗaga ƙafarta kenan zata sauke ji kake cindummmmm ta faɗa cikin tafkeken kogin da babu wanda yasan ida ya tsaya. Miƙewa yayi daga zaman da yake, shigowar kenan cikin ƙasar Guinea, yayinda yaya da zango daga ɗan nesa da rugar Mahinjo, Gaba ɗaya dashi da Sweet a galabaice suke, har baya iya buɗe idanunsa, A wahalarce yake ɗaga ƙafarsa yana saukewa, kai tsaye kuma ya nufi inda yake hango wani haske na tashi, A haka ya isa gaɓar kogin cikin farin ciki ya zauna tare da sauke sweet, yana sauketa ta faɗa cikin ruwan ta shiga sha, farin ciki itama ya sauka akan fuskarta, Abu Maleek a hankali ya sanya tafin hannunsa ya ɗebi ruwan yakai bakinsa, wani irin lumshe idanunsa yayi saboda daɗi da kuma sanyin ruwan da yaji, Kasa ɗaurewar yayi ya Kafa bakinsa ya shiga shan ruwan, Yana ɗago kansa idanunsa ya sauka akan wani gawar ƙaramin yaro fari ƙyakƙyawa dake yawo saman ruwan, Cike da tausayi ya runtse idanunsa abin kuma mamaki gaba ɗaya gawar ƙara kusanto inda Abu Maleek yake take, Sweet ma tsayawa tayi tana karkaɗa jela, A haka gawar tazo dai-dai inda Abu Maleek yake kai tsaye kuma ta shige jikinsa, Ware idanunsa ya yi cike da tsoro saboda yadda ruwa ya kumbura cikin yaron Kallon fuskar yaron yayi, gashi fari ƙyakƙyawan gaske, Ga laɓɓan yaron masu kyau wanda bai taɓa ganin irinsu ba, a hankali kuma rigar jikin yaron ta zame daga jikinsa tabi ruwa, Igiyar dake ɗaure jikin yaron ta bayyana ba ƙaramin ɗauri akaiwa ƙirjin ba, Sosai Abu Maleek abin ya bashi mamaki, babu mamaki kuma ɗaurin ƙirjin nasa ne ya sanya shi faɗa ruwan ya mutu. Cike da tausayin yaron ya tallafo sa zuwa faffaɗan ƙirjinsa yana shafa fuskarsa, hannunsa ya ƙara a hancin yaron yaji numfashi na fita, Julde kam cikin rashin sanin inda kanta take ta kama hannun Abu Maleek tare da mannawa ƙirjinta a ƙoƙarin ta na son cewa ya cire mata ƙullin kasa nononta ya fashe, Cikin Zallar tausayin yaron Abu Maleek ya jawo yaron jikinsa sosai tare da ɗura hannunsa a kan igiyar ya shiga kuncewa, wata wahalalliyar ajjiyar zuciya Julde ta sauke saboda kunce ɗaurin da Abu Maleek yayi kafin kuma cak numfashinta ya tsaya da harbawa, Cikin son taimakon yaron Abu Maleek ya mirgina yaron a ƙoƙarin sa na son danna masa cikin ruwan da yasha ya fita, Cikin rashin Sa'a kuma idanunsa ya sauka akan..... *LAST FREE PAGE🥱* AUTHOR NOTE👇🏾 *ALLAHAMDULILLAH A NAN NA KAWO ƘARSHEN FREE PAGES ƊIN ABU_MALEEK, WANDA YA KESON CI GABAN BOOK 1 2 3, ZAI BIYA 500 POSTING KULLUM SAFE DA YAMMA, GA MASU ƘARAMIN ƘARFI ZASU BIYA 300 AMMA POSTING IDAN ANYI YAU BA ZA'AI GOBE BA, VIA 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 GA ƳAN NIGER SUYI MAGANA TA WANNAN NUMBER 84506476, DAN ALLAH DAN ANNABI IDAN HAR VIP KIKE SON SHIGA MAGANA 500 ZAKI BIYA KIMIN ADALCI KI TURO MIN KUƊIN TA ASUSUN BANKI NA, SABODA BAN FIYA AMFANI DA KATIN WAYA BA, IDAN BABU BANKI AKWAI P.O.S A KO'INA, MASU 300 MA HAKA SAI BABU YADDA ZA'AI SANNAN ZA'A TURA KATIN MTN* *A KULLUM INA GODIYA GAREKU MASOYA NA, A DUK INDA KUKE FARIN CIKINKU SHI NE NAWA, A FITO A NUNA MIN ZALLAR SOYAYYA A BIYA KUƊIN ABU MALEEK ASHA KARATU, MACE MAI AJI BATA TSAYAWA JIRAN KAYAN SATA, MAI ZUCIYA KUMA AKE GAYAWA ABU BA MAI DUKIYA BA, DAN HAKA KI FIDDA KUƊI KI SIYA KISHA KARATU CIKIN NUTSUWA, DAN ALLAH IDAN BA SIYA ZAKI BA KADA KIYI MAGANA PLEASE* 1.ME ABU_MALEEK YA GANI? 2.ME ARƊO ZAI AIKATA WA JULDE NAN GABA? 3. MENENE TSAKANIN JARIRIN WAJAN HADIMA ZUBAIDA DA KUMA KING TUNDE? 4. WACECE TAKE SHIGAR HADIMA ZUBAIDA? 5. A INA QUEEN ROOMANA TAKE? DA GASKE JALALULDEEN NE YA ƊAUKE TA KO KUMA A'A? 6. MENE ZAI FARU BAYAN TAFIYAR ABU MALEEK? 7. WANNE HALI ABU MALEEK ZAI SHIGA NAN GABA? 8. MENE YA SANYA ABU MALEEK BAYA SON MALEEK? 9. WANNE IRIN ZANE NE A JIKIN ABU MALEEK? UHM KADA KUYI MISSED KO HANZARTA BIYAN KUƊI DOMIN A CILLAKU CIKIN ORIGINAL ABU MALEEK GROUP. NAGODE SOSAI DA SOYAYYA, DAGA LITTAFIN ABU MALEEK KUMA IN SHA ALLAH ZAN ƊAUKI HUTU, KOMA ZANYI RUBUTU SAI A WATTPAD. SHARE FISABILILLAHI SABIDA ALLAH DA ANNABI👏🏻👏🏻👏🏻 LAST FREE PAGES💃🏻✍🏽 Lafaffan cikinta sakamako cirewar da rigar Jikinta yayi, hakan ya haddasa bayyanar ƙatuwar cibiyar ta, wacce akewa laƙabi da (Cibi). Wata kalar bugawa zuciyarsa tayi da wani irin sauri kuma yaja gargasar idanunsa ya Lumshe sosai Yana mai taunawa laɓɓansa wanda suka ɗan bushe saboda tsananin ƙishi da wahalar da yasha a hanya shida sweet, Cikin tsananin Mamaki da kuma ta'ajjujin ganin ƙatuwar cibiyar ta Julde, Abu Maleek ya fesar da da wani irin gwauron numfashi yana mai ɗan jujjuya harshe sa dake cikin bakinsa. Cikin tausayin yaron ya ƙara kai hannunsa dai-dai tsakiyar ƙirjinsa domin a gaba ɗaya tunaninsa ya gama bashi da namiji yake tare, Duba da yadda yaga kai babu gashi ko kaɗan ga yanayin shigar yaron, Kamar wando ne 3gauther a jikinsa, Babu zato balle tsammani yaji hannunsa ya sauka kan abu mai tsananin laushi da kuma taushin gaske, Da wani irin sauri yay ya zame hannunsa zuciyarsa na wani irin harbawa da sauri da sauri tamkar, Zata tsaga ƙirjinsa ta fito, A kiɗime a kuma gigice ya buɗe rinannun idanunsa, Abinda idanunsa kuma ya gani ne ya haddasa masa rufe idanunsa ba tare daya shirya hakan ba, Da wani zafin nama yasa hannunsa tare da yin cilli da Julde wacce take kwance bisa tattausun cinyoyinsa, duk jikinsa rawa yake mamaki yana hana shi koda motsi bare magana, Still kuma idanunsa a rufe suke rufe, jikinsa duk rawa yake, ga wata kalar sarawa da kansa yake, abinda bai taɓa expecting cewa zai taɓa sanya hannunsa a kansa ba, fesar da numfashi yayi tare da jan jikinsa can jikin wata ƙatuwar bishiya mai ɗauke da manyan fasadabir sun nuna sosai. Ganin hakan ya sanya sweet binsa da gudu tana kaɗa jela tana zuwa ta faɗa jikinsa tare da kallonsa saboda yadda ta lura da rawar da jikinsa yake. Julde kam bata san abinda yake faruwa ba, bare tasan abinda Abu Maleek ɗin yaci karo dashi a Jikinta, tun lokacin daya kunce mata igiyar dake ɗaure bisa ƙirjinta, taji wani abu mai nauyin gaske ya sauka daga ƙirjinta yayi cikinta, ga wani sanyi da daɗi haɗi da nutsuwa data samu, Yayinda da kuma manyan matasan brest ɗinta sukai fitar gurbi dalilin kunce igiyar da akai masu, suna mai farin cikin samun ƴan cin da sukai hakan ya haddasa ko wanne jan jikinsa waje guda suna wani kalar numfashi, sun ya mushe sosai saboda tsananin azabar da suka tsinci kansu a ciki. Tun lokacin kuma Julde tada sauke wata wahalalliyar ajjiyar zuciya shikenan kuma jinta da numfashinta suka tsaya cak, Al'amarin daya haddasa tsayawar bugun zuciyarta kenan, a dalilin cillin da yayi mata ne kuma yasa ta ƙara gangarawa gefen kogin, A karo na barkatai ya ƙara sauke numfashi tare da buɗe bakinsa kaɗan ya fito da tongue ɗinsa tare dayin gefe dashi ya shiga tsotsar laɓɓansa yana cizonsa, Tarin tunani ne fal kuma a ƙasan zuciyarsa, is she a girl or boy? Shine tambayar da yayiwa kansa, Da sauri kuma ya girgiza kansa cike da rashin gamsuwa kuma ya ware jajayen laɓɓansa tare da marai-raice fuska yana kwaɓe ta a fili yace. "How can that be possible? Ba gashi akai? Then akwai Mama" Ya faɗa yana ɗan zare idanunsa da sauri kuma ya sanya tafin hannunsa tare da rufe bakinsa sabida ambaton sunan Mama da yayi, Yana ki shin giɗe kuma jikin bishiryar Fasadabir wani wahalallan bacci yayi gaba da shi ba tare daya shirya ba, A hankali yake fidda numfashi yana sauke ajjiyar zuciya, time to time kuma yana tura baki gaba tare da kwaɓe fuska tamkar zai sanya kuka, Sam bai saba da wahala ba, ya gaji ainun idan ka ganshi a wannan lokacin zaka ɗauka Tabbas da gaske mahaukacin ƙarfi da yaji ne. After some hours Sanyin ruwan da yaji a saman fuskarsa ne ya tilasta masa buɗe gajiyayyun idanunsa wanda sukai jaa, saboda baccin daya kwasa a hanya na wasu kwanaki, Taɓe fuska yay tare da tsotsar laɓɓansa cikin marai-raice fuska kuma ya buɗe bakinsa a taushashe yace. "Why sweet? Kin san me kike course if you wake me up? Allah ban gaji da bacci ba, mun ɓata yau" Ya faɗa yana sanya hannunsa tare da miƙa wa saman kansa, Tana tsaye a saman sumar kansa Jikinta jiƙe da ruwa saboda wasa da ruwan da tayi a gefen kogi, Girgiza Jikinta kuma da take ne ya sanya ruwan zuba saman fuskar Abu Maleek, Cirota yayi daga saman kansa yana haɗe fuska kana ya ajjiyeta can gefe dashi fuska a haɗe kuma yace.. "Ohyyyah! Have your way" Ya faɗa yana lumshe idanunsa a hankali kuma ya miƙa hannunsa tare da ɗurawa saman lafaffan cikinsa saboda ihun yunwar da yake masa, yana faɗa masa cewa yana neman taimakon gaggawa, Tsaki Yana gaba ɗaya ya fara sarewa da wannan neman maganin, Jin sweet ta ƙarayi tsalle ta faɗa jikinsa tana karkaɗa jelar Jikinta, ya motsa fuska yayi a hankali Murya bata fita sosai yace. "What again?" Ya faɗa yana buɗe gajiyayyun idanunsa masu cike da bacci, haɗa idanu sukai da Sweet tsora mata idanunsa yayi kafin a hankali yaja numfashi ya miƙe tsaye tare da kama ƙugunsa da hannayensa yace. "Ohyyyah! Muje naga what happened me kike son faɗa" Jin abinda Abu Maleek ya faɗa ne ya sanya sweet yin gaba da sauri tare da nufar wajan kogin, A hankali cikin nutsuwa da kuma yanayi na zallar gajiya yake bin bayan sweet ɗin, Da sauri kuma jibgegegiyar magen tasa take taka sawayanta a ƙasa, tana nufar gaɓar kogin a haka harta isa inda Julde take yashe a wajan gaba ɗaya ta zame ƙafafuwanta sunyi cikin ruwan, Tana zuwa dai-dai saitin kan Julde ta tsaya cak tana mai kallon fuskar JULDEN kafin a hankali ta juya ta kalli Abu Maleek, Tunda ta sweet ta fara tafiya yake biye da ita, har lokacin kuma data tsaya akan Julde, zuciyarsa ce ta buga da ƙarfi al'amarin daya haddasa rufewar idanunsa, A sanyaye kuma ya miƙa hannunsa tare da dafa kansa yana mai murza goshinsa, gaba ɗaya sam ya mance da batun wannan yaron domin har yanzu bai amince mace bace, Ya sanyata a matsayin mata zama, buɗe sanyayyun idanunsa yayi a hankali kuma ya mannasu a saman fuskarta yana mai ƙare wa ƙyakƙyawan fuskar idanu, babu abinda yake bashi mamaki ga yaron sai irin jajayen laɓɓansa, wanda a duk sanya ya kallesu sai yani zuciyarsa ta buga da ƙarfi, Gargasa jikinsa ta shiga mimmiƙewa, cikin kasala da kuma tarin gajiya da yunwar daya keji ne ya sanya durƙosa tare da zubewa dai-dai kanta, Sam ya rasa mai zai mata da sauri ya sauke numfashi saboda tunawa da yayi shi ɗin cikakken likita ne a ɓangaren gynaecology, zama yayi sosai a gefen ruwan da yake ɗauke da wani sassanyar yashi, Kana kuma ya miƙa lallausan hannunsa tare da kama tsintsiyar hannun Julde, Cikin tsoro da kuma fargaba haɗi da zallar ta'ajjujin taushin fatar jikin Julde yaja idanunsa ya runtse, Kana kuma ya ɗan matsa jijiyar hannunta cikin Sa'a kuma yaji tana harbawa, A sanyaye ya cire hannunsa, kana kuma ya ɗura duka tafin hannun nasa a saman jikinta ya shiga dannawa, Cikin Sa'a kuma ruwan data sha ya fara fita ta cikin bakinta da hancinta, Almost 3minutes kenan kafin yaga ruwan ya daina fita, Ajjiyar zuciya ya sauke mai ƙarfi, cikin taɓe baki kuma yasa tafin ƙafarsa ya zungureta, a tunaninsa zata motsa amma shiru ko numfashi bai ba, Tsaki yaja, kana a hankali yaja jikinsa can gefe guda yana cikinsa na kukan yunwa, sweet ce ta ƙara hawa jikinsa tana karkaɗa jelar Jikinta a hankali ya buɗe idanunsa yana kwaɓe fuska kamar zai sanya kuka yace. "Sweet baki tausayi na, uhm ban waje nace munyi faɗa, yanzu me kikeso naiwa yaron nan? Look! Na ciresa a ruwa na fitar da ruwan cikinsa idan bai mutu zai tashi, I'm scared ƙilan Aljani ne" Ya faɗa yana ɗan rarraba idanu tare da ƙara satar kallon inda Julde take yashe, jin yunwa na neman yiwa cikinsa da kuma lafiyar jikinsa illa ne ya sanya ya miƙe, tare da nufar bishiryar Fasadabir ɗin da niyyar cira ya sha, Hakan da yayi ne kuma ya sanya sweet bin bayansa da gudu tana tsalle a haka harta cimma masa sabida yanayin yadda yake tafiyar a sanyaye cike da tarin nutsuwa, Yana zuwa ya sanya hannunsa ya cire Fasadabir ɗin guda biyar ciff kana ya cirarwa sweet, Domin da irin tarkacan zagin nan ya raineta, zama yayi bayan ya wanke shi tass sa ruwa, yana gamawa ya sanya a baki tare gutsira zaƙi da kuma ɗanɗanon da yaji ya ratsa saman harshen sa ya sanya ya rufe idanunsa sosai Fasadabir ɗin yayi masa daɗi. Sanyin da yayi yawa a wajan ne ya haddasa farfaɗo War Julde daga cikin gudun suman da tayi, Da ƙarfi ta sauke ajjiyar zuciya tare da sanya hannunta a tsakiyar ƙirjinta tana shafa sabida daɗin da taji duk wani nauyi da yake mata ya kau, Sanyin wajan ne kuma yanzu yake shirin illata rayuwarta, cikin yanayin sanyinta da kuma zallar damuwar da take ciki ne ya sanya cikin ƙaramar muryarty tace. "Maddibo na!" Ta faɗa yayinda wasu zafafan hawaye ke fita daga cikin idanunta, zubbur kuma ta miƙe tsaye saboda tunawa da tayi da tarin naggen da take tafe dasu, Ga yanzu babu sanda ta ina zata lalubi hanya? Ta ina zata fara neman tarin shanun da aka bata kiwonsu? A hankali ta fara tafiya tana mimmiƙa hannunta gaba gudun kada taci karo da abu, gaba ɗaya ta mance cewa babu riga Jikinta, Tana tsaka da tafiya ne taji ta bugi wani abu, da sauri tayi baya da ƙafarta, Abu Maleek kam dake durƙoshe ya sanya goshinsa a ƙasa yana gabatar da sallar magrib ba tare da sanin lokacin ta yayi ko bai ba, Shi dai kawai yayi duba da duhun garin, Yazo sujjadar ƙarshe ne kuma yaji an bugi ƙafarsa, Ɗan runtsa idanunsa yayi ba tare daya motsa ba, Julde kam sam bata fahimci inda take fa bare tayi tunanin cewa mutum ne a gabanta, Ba tare da tunanin komai ba a karo kuma na biyu ta ƙara ɗaga ƙafarta babu zato babu tsammani taji ta sauke ƙafar a *LITTAFIN NA KUƊI NE, BIYA 500 DOMIN SAMUN DAMAR KARANTA WA 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK 08119237616* Saman cinyarsa wacce take da laushi da kuma taushi, Gaba ɗaya tayi kansa saboda jirjin dake kwasarta,uwa uba kuma babu idanun gani balle ta kare kanta daga faɗuwar, "Auchhhiii" Ya furta saboda yadda ta faɗa masa tare da danne masa yatsar hannunsa, Da sauri ya janye fuskarsa saboda wani wari da kuma ɗuyin daya dakar masa hanci, da sauri ya miƙe tsaye tare baya yana dafe da cikinsa dake bala'in juya masa, Tunda yake bai taɓa jin wari irin wannan saboda tsananin shaƙar warin da yayi ne kuma ya shiga kelaya amai a wajan, Gaba ɗaya Fasadabir ɗin daya sha sai daya dawo da shi, kallon sweet yayi wacce take kallonsa, Kwaɓe mata fuska yayi kafin gently ya miƙe walking slowly ya nufi wajan kogin, Zuwa yanzu kam tunu gari ya fara duhu yana zuwa ya wake bakinsa tass, yana sakin numfashin wahala, Jan jikinsa yayi can gefe yana mai dafe da kansa, Sam ba warin ne ya damesa ba, illa surar jikin Julde wacce take bara zana wa gangar jikinsa, Duk da cewa bai taɓa samun kansa a feelings na wata mace ba, Amma a duk sanda ya tuna lokacin da hannunsa ya sauke a ƙirjinta sai yaji zuciyarsa tayi tsalle sosai, gargasar jikinsa ta shiga mimmiƙewa, Gajeran tsaki Abu Maleek yaja, sosai yake son ɗago kansa amma yana tsoran abinda idanunsa zasu gani, Tsayin wajan ne da yayi wa ya sanya Julde ta kurewa waje guda tare da rufe ƙirjinta da dukkan hannayenta, A sanyaye ya miƙe tsaye tare da sanya hannunsa ya zame jallabiyar jikinsa ba tare daya kalli inda take ba ya cilla mata rigar yana mai ɗan taɓe fuskarsa, Duk da cewa yana matuƙar son sanyi amma sanyin wajan is worse yayi baƙin yawa mai Illata gangar jiki da lalata lafiyar mutum, Baya yayi tare da zama daga shi sai baƙar singlet ɗin dake jikinsa tare da long sleeve jeans, Jingina yayi da jikin bishiryar tare da ɗaukan sweet ya rungome ta sosai saboda taji ɗumin jikinsa ya lura da rawar sanyin da take, JULDE tana zaune taji ya cillo mata rigar da sauri ta ɗauka ta sanya jikinta tana sauke numfashi, sosai kowa jallabiya ta rufe mata surar jikinta, ta samar da ɗan ɗumi kaɗan duk da cewa har yanzu tana jin sanyi na ratsa ta, runtse idanunta tayi sosai tana jin yunwa na ƙwaƙular cikinta bakinta ne ya shiga rawa da sauri kuma cikin muryar rauni tace. "Bawan Allah" Saukar muryarta cikin kunan Abu Maleek yayi dai-dai da bugawar zuciyarsa wanda ya haddasa lumshewar idanunsa tare sanya fararan teeths ɗinsa ya datse jajayen laɓɓansa, Taɓe fuska yayi a cikin ransa yace. "Wayyoooo Oumuu, it's a Baby girl" Ya faɗa yana fisgar numfashi, jin shirun ne ya sanya Julde ƙara ƙasa da murya cikin rashin kuzari ta ƙara buɗe baki tace. "Mace ko Namiji?" Ta ƙara murya can ƙasa, ƙara marai-raice fuska yayi yana rufe idanunsa domin jin muryarta yake kamar ana zuba masa dalma a zuciyarsa, Kuka Julde ta sanya tare da haɗe hannayenta alamar roƙo tace. "Dan Allah wanene kai? Ko kurma ne baka magana ne, naji wani ƙamshi a kayan daka bani, naji rigar nada tsayi sosai, daga haka na fahimci da Namiji nake tare, dan Allah wanene" Dafe kai A.m yayi yana jin yadda kansa yake sarawa, A hankali kuma ya ɗaga idanunsa tare da saukewa a saman fuskarta duk da cewa duhu ya fara yana hango ƙaramin bakinta da take mamul mamul dashi, Kamar bazai magana ba sai kuma ya buɗe bakinsa cikin ƙasa da murya kuma yace. "Aljani ne" Ya faɗa a fili yadda zata iya ji a zuciyarsa kuma cewa yayi. "Ɗan banzan baki ɗan ƙaramin dashi sai surutu cai cai cai" Karyar da wuya Julde tayi kafin ta sanya hannunta saman lafaffan cikinta tace. "Ayyah! Aljani taimakamim da abinci dan Allah" Ta faɗa cikin karyar da Murya hawaye na sakko mata, Banza yayi mata ya koma ya jingina tare da ƙare rungome sweet sabida shima yana samun ɗan tsuwa a jikin magen tasa, Bisa dole ta haƙura ta kwanta tare da naɗe Jikinta ciff a cikin jallabiyar tasa wacce tasha rana da kuma iskar duniya, Abu Maleek kam tuni bacci yayi gaba dashi bai ƙara bin shirman yarinyar ba. Can cikin dare ihu da kuma ƙugin hadarin dake ƙasa ya fara tasuwa, wanda ya sanya Julde farkawa daga baccin wahalar daya ɗauke ta, Sosai cikin jejin Mahinjo yake iska bishiyoyi na Kaɗawa, ga samaniya ta haɗe jikinta tana gab da zubar da ruwa, Cike da tsoro ta fara jan cikinta tana kwaɓe fuska zata saki kuka, Allah yayi mata tsoran ruwa sosai rasa nutsuwarta take inda daga ana ruwa, Dab da inda Abu Maleek yake ta tsaya saboda karo da tayi da ƙafarsa, Abinda bata sani ba tuni ya farka sani ƙara da kuma rugogin hadari, tsoro ne ya hana shi motsawa, Kamar yadda Julde take bata son ruwan sama shina garesa haka ne, baya son iska sabida lalurarsa gashi babu Wanda ya sani a nan, Idan ciwonsa ya tashi bai san wanda zai taimaka masa ba, A hankali kuma ruwa ya fara sauka wanda ya sanya Julde sakin numfashi tayi tana ƙara matsawa inda take jiyo Numfashin Mutumin da yace sunansa Aljani, Tana matsawa kuma iska mai ƙarfi na tashi cikin gigita da tsoro ya buɗe idanunsa ganin fuskarta dab da tashi ne ya sanya ya kwaɓe fuska, Yana shirin janye jikinsa daga inda take ne ruwan mai ƙarfi tare iska ya kece, can ƙasan zuciyarsa yace. "O'ohhhh" A fili kuma ya ware laɓɓansa yace "Ya hayyu ya ƙayyumu!!" Ya faɗa yana ta kurewa waje guda danma Allah ya sanya a ƙasan bishiya suke, Baki JULDE ta ɓare tare da sanya masa ihu wanda har sai da ya sanya hannunsa ya rufe kunansa cikin tsoro daya shigeta tace. "Dan Allah Aljani ka ɓoye ni a jikinka tsulo ina ji" Ta faɗa tana Marai-raice fuska tana da jan majinar daya sakko mata, Ya tsuna fuska Abu Maleek yayi yana jin yawo na tarar masa sabida majinar da yaji tasha gaba ɗaya yarinyar ƙazama ce, Bai taɓa jin karo da mai wari marasa wanka irinta ba, Tsaki Yana yana tsotse laɓɓansa a hankali ya yunƙura da niyyar tashi tsaye yabar mata wajan, duk da cewa fal zuciyarsa take da tsoran ruwan, babu zato bare tsammani yaji Julde ta... *ABU MALEEK NA KUƊI NE, IT'S 500 VIA 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616* *BY* *NIMCYLUV* *23-24* Fasa wani gigitaccen ihu tare da cusa fuskarta a tsakiyar ƙirjinsa, gaba ɗaya jikinta rawa yake al'amarin daya kusan ɗauke numfashinta kenan, Gudun ruwan saman da taji mai ɗauke da iska haɗi da tsawa ya haddasa mata tsayawar numfashinta na wani lokaci, Abu Maleek kam sandarewa yayi waje guda, tare da ko mawa baya ya jingina da jikin bishiyar, gaba ɗaya ta gigita sa ya ɗauka Aljanin gaske ta gani koma wani abu cutarwa, Sauke numfashi yayi tare da fesar da iska daga cikin bakinsa, daga can ƙasan zuciyarsa kuma wani irin ɗaci da ƙona ya keji, Ga wani juyawa da kayan cikinsa su kayi sabida wani mugun wari daya shaƙa, ya kuma tabbatar a jikin Julde aka samu warin, tamkar mushe ya mutu. Gajeren tsaki yaja yana mai cije bakinsa da sauri kuma ya sanya ƙafarsa ya tureta daga jikinsa, a ransa yake faɗin. "Mayya" Ya ƙare zan can zucin yana matsawa can gaba, tare da haɗe jikinsa waje guda sai tsuma yake saboda gudun ruwan ya firgita sa ainun, Ga wani sanyi dake ratsa kofufin jikinsa, Wanda yake gab da illatasa, da kuma tasu masa da tsuhuwar cutar daya manta da ita. Da wani irin sauri ya tura kansa tsakanin ta fukan hannayensa, saboda wata gigitacciyyar tsawa da akai, Wacce ta tawo da wani irin ruwa mai ƙarfin gaske har bai sai lokacin daya buɗe baki cikin Muryar kuka da kuma wanda tsoro ya gama ratsa wa yace. "Wayyoooo Oumuu na" Ya faɗa yana shagwaɓe fuska, jin Muryarsa kamar yana shirin sanya kuka ne kuma ya sanya ta tsayar da nata kuka tana mamaki hali irin na Abu Maleek Domin ta tabbatar shi ɗin babbane irin sosai ɗin nan. Amma mene ya sanya ya saki wannan ihun, Shiru tayi tana sakin Ajjiyar zuciya kafin taja numfashi tare da ɗan juya juyayyun idanunta, Cikin siririyar muryarta kuma mai ɗauke da ƙuruciya da kuma zallar shagwaɓa tace. "Kai ma kana jin tsolo ne?" Ta ƙare maganar tana mirgina kanta can gefe alamar ita tsoran ta keji, A karo na farko kuma ya ɗaga idanunsa tare da saukesu a saman innocent face ɗinta, Kyakkyawa ce sosai, amma yunwa da kuma wahalar rayuwa sun ramar da ita, Fuskarta firit idanunta ya tsorawa idanu ganin yadda take kallonsa, Kafin ya taɓe bakinsa kamar bazai magana ba sai kuma ya cije lips ɗinsa yana fidda numfashi, Can ƙasan maƙoshinsa yace. "Daina kallo na, ko na tsole idanun, witch" Ya faɗa yana mai ɗauke idanunta daga gare ta, saboda mugun haushin ta ya keji, Da ace bata zo inda yake ba ai da shima bai ji tsoran saukan ruwan saman ba, Turo baki tayi tana marai-raice fuska, ita mugun daɗi ta keji ganin mutum kusa da ita, Tayi imanin bazai cutar da ita ba, Gashi ita tana bala'in sunyin magana dashi amma ta fahimci ɗan neman rigima ne, kuma shagwaɓaɓɓe ne shi ɗin daga jin muryarsa, Matsawa tayi gefe kafin ta haɗe Jikinta waje waje da sauri kuma tace. "Ayyah! Nifa ban kalle ka ba, babu wanda na taɓa gani a duniya" Ta faɗa Idanunta na cika da hawaye, "Ji wani iya shege, duk manyan idanun nan ace bata kansa ba to uban ne take kallo, da wani ɗan ƙaramin baki kamar iloka" Ya ƙare zan can zucin yana murguɗa mata baki kamar wata mace, "Me kace?" Cikin damuwa ya taɓe baki yana shagwaɓe fuska tare da haɗe hannayensa yace. "Ƙilan aljanu irinki kike gani, Momo" Washe baki Julde tayi har sai dai dafaffun haƙuronta suka bayyana, da sauri ya sanya hannunsa ya toshe bakinsa sabida wani mugun wari daya kawo masa ziraya daga cikin bakinta zuwa hancinsa, Juyawa yayi tare da bata baya, Julde da bata san abinda yake faruwa ba, cikin son yi masa magana da kuma surutun da take da shi tace. "To aini bana gani, ban taɓa ganin kowa ba, ni Makauniya ce fa, ban taɓa damuwa da sai naga wani ba, amma kai dai ina son ganinka saboda ina son ganin yadda Aljanu suke" Ta faɗa tana zare idanu alamar ɗan tsoro, Jin shiru yayi yawa yasa ta ƙara matsawa gaba idan take tunanin yake zaune tace. "To kaima kana kallo na ko? Kaga askin da akai min? Ko gashi ya fara fesuwa ne?" Ta faɗa tana shafa kanta jin kan suwait ne babu alamar gashi yasa ta kwaɓe fuska, tare da yin shiru tana sauraran kalar numfashin da Abu Maleek yake fiddawa Murmushi tayi tace. "Ayyah ashe aljanu ma nayin bacci, nima bari nayi" Abinda bata sani ba, tunda ta fara magana ya sanya tafukan hannayensa ya toshe kunnuwansa, ya shiga sauke numfashi, Yana jin yadda cikinsa ke juyawa ga wani yawo da yake tarar masa, A ransa yake faɗin "zata kashe ni da wari, Uhm datti girl" Sanyin safiya ne mai ɗauke da daddaɗar iska mai daɗi, ga wani ƙamshi ƙasa dake tashi, domin ruwa akai sosai jejin Mahinjo yayi wani irin daɗin gaske, Saboda tarin ni'imar dake garin, ga kurayen ciyayi sunyi sharr dasu, bishiyoyi sai Kaɗawa suke. A hankali ya shiga buɗe gajiyayyun idanunsa, kana kallon yadda ya kwanta kasan ba daɗin baccin yake ji ba, babu wanda zai taɓa cewa Abu Maleek zai iya shiga wannan garin bare har yayi rayuwa cikinta, Amma Ubangiji shike tsarawa mutum rayuwa yadda kake so sam ba haka kake samu ba, Kyawawan farar idanunsa ya ware sosai a cikin jejin, Shi kansa jejin da kuma wether wajan yayi masa bala'in kyau, Miƙewa yayi tsaye tare da ɗura hannayensa a saman waist ɗinsa ya shiga kallon wajan sosai, Ajjiyar zuciya ya sauke a hankali kuma ya juya sabida motsin da yaji, Sweet ya gani a gefensa tana girgiza Jikinta ga wani ƙaton kifi a bakinta sai motsi yake, Idanunsa ya zare tare taune bakinsa, Ba tare kuma da yace komai ba, Ya nufi wajan wani ƙwantaccen ruwa mai kyau wanda ya kwanta a cikin rami, tsugunawa yayi ya shiga ɗaura alwala, kana ya wanke bakinsa tass, gently ya miƙe tsaye ya nemi wani waje mai Tsarki ya gabatar da sallah, Lumshe shanyayyun idanunsa yayi, sai yaushe zai cimma Birnin Bera ne? How long zai kasance a haka duk wanda ya kansa sai ya ɗauka mahaukaci ne, Ajjiyar zuciya ya sauke yayi kewar abubuwa da yawa masu muhimmanci ƙwarai da gaske a rayuwarsa amma yaushe ne komai zai dai-dai-ta, wannan dalilin ya sanya baya son zaman 9ja, ba komai brain ɗinsa take ɗauka ba, A karo na biyu ya ƙara sauke ajjiyar zuciya yana jan numfashi kaɗan, Miƙewa tsaye yayi yana ɗan shaƙar iskar dake Kaɗawa, tunanin abinda zai samu ya sanya a jikinsa yake, gaba ɗaya yunwa ta gaba wahalar dashi, bai da cin abinci amma duk bayan 1hour sai ya sanya wani abu a bakinsa ko Inibi ko Apple, Walking slowly ya fara yana ƙarewa cikin jejin da kallo. Ruwan dake ɗiga ɗis ɗis ɗis daga jikin leaf zuwa saman fuskarta, ya sanya ta shiga motsawa a hankali da yin miƙa, tana ware blue ɗin Idanunta, Shiru tayi kamar bai nazari sai kuma ta kwaɓe fuska tace. "Ayyyah ya tafi kenan bai tashan ba har gari yayi haske" Ta ƙare maganar tana Miƙewa tsaye tare da tattare duguwar Jallabiyar data yi mata yawa sosai, a hankali ta fara tafiya tana ɗan mimmiƙa hannunta a haka take samawa kanta hanya, Harta isa gaɓar kogin daya cika sosai, Kamar zai ambaliyya, sam ta manta da batun ruwan dake cikin jejin. Abu Maleek ƙara ware gajiyayyun idanunsa yayi a gefen ruwan yana kallon tarin manyan kifin da suka fito daga cikin ruwan, zuwa gefen gaɓar kogin, sanadiyyar ruwan da akai sosai, sweet nacan gefe tana ta kokawa da wani ƙaton kifi, ajjiye kifin tayi ta taho da gudu zuwa inda Abu maleek yake tsugune, Tana zuwa ta tsaya gabansa tana kaɗa jela, slowly ya ɗaga idanunsa ba tare da yace komai ba, Ganin kallon da yake mata ne ya sanya ta tafi da gudu a hankali ya shiga Binta da kallo har zuwa inda yaga taja ta tsaya, Fararan yatsun ta ya zurawa idanu, kamar ka taɓa jini yayi tsartuwa, Tsaki yaja sai kuma a lokacin ya kula gaba ɗaya tazararta da cikin ruwan bashi da yawa, bawai kuma tsayawa tayi ba ci gaba da tafiya tayi, al'amari daya sanya take ƙara kusantar ruwan kenan, Gajaran tsaki yaja yana tunanin wannan guntuwar Yarinyar sai ta bashi ciwon kai kafin ya bar wannan garin, Miƙewa tsaye yayi yana mai harɗe hannayensa, Tare da ƙare mata kallo, ganin yadda take mimmiƙa hannunta gaba, sai a lokacin ya tuna da maganarta dake cewa, bata gani bata taɓa gani kowa ba, Da gaske Makauniya ce? Is she a blind? Mamaki ne ya kamasa ga idanunta manya kuma blue kamar nasa amma duk wannan ƙaton idanun ace bata gani, To mene ya kawo ta cikin wannan jejin mai tarin hatsari? Me take a cikinsa? Shi kaɗai yake wa kansa wannan tambayar ganin ita kaɗai zata bashi amsar tambayar yasa ya yatsunsa fuska yana mai shigar da laɓɓansa cikin bakinsa ya shiga tsotsa. Julde cikin nutsuwa da kuma ƙarancin kuzari taci gaba da jefa ƙafafuwanta, A haka ta isa dab da gaɓar kogin, cikin rashin fahimtar inda take sanya ƙafafuwansa ta ɗaga ƙafarta damanta da niyya ci gaba da tafiya, Babu zato bare tsammani taji. *DAN ALLAH DAN ANNABI KIJI TSORAN KADA KI KARANTA MIN LITTAFI BA TARE DA KIN SIYA BA, 08119237616* An sanya ƙafa tare dayin ball da ita gaba ɗaya tayi baya zata faɗi ya sanya ɗaya hannunsa ya daga tsaye ya riƙo gaban rigarta, wahalalliyar ajjiyar zuciya ta sauke tana mai zare manyan Idanunta, Ta gaba sanya ran cewa taje ƙasa, ƙuri tayiwa wani waje hakan ya sanya Abu Maleek yin tsaki tare da sakinta gaba ɗaya ta faɗa saman, Jiƙaƙƙen yashin dake wajan, gani yake kamar tana sani take zare masa ido, a fili kuma ya lumshe idanunsa tare da faɗin. "Kamar wani tafi ido" Ya faɗa yana mai ɗaukan babban kifi tare da yin gaba Sweet ma kifi ɗaya ta ɗauka ta biyo bayansa. Dafe kai Julde tayi abinka da kai babu gashi, Idanunta ne ya cika da hawaye sosai taji zafin faɗuwar da tayi ko kuma tace ya yar da ita, Baki ta murguɗa a fili tace. "Wayyoooo kai na" Ta faɗa tana runtse idanunta, ganin zaman sam ba zai mata ba ya sanya ta miƙe tare yin alwala duk ba wani iyawa tayi ba, Sallah tayi kana ta zauna a wajan tana mai jin yunwa ga kuma ciwon da ƙirjinta yake mata. Bayan yayi kyasto, ya haɗa dotsen wuta da wani a saman ɗan busassun itacen daya samu, nan da nan wuta ta tashi, Faɗaɗa fuskarsa yayi da Murmushi yana bala'in son tsuntsaye da kuma irin wannan halittun, kifin daya suke a cikin wani ƙaton sanda ya ɗauko, Kana ya ɗura saman wutar ya fara gasawa, Almost 20minutes kafin kifin ya gasu sai tiriri yake yayi jajir dashi, gashi ƙato mai tsuka da yawa, A saman wani ƙaton ganye ya ajjiye kifin kana ya fara ci cikin nutsuwa, sweet ma baki ta sanya ta fara yagar wanda ya sanya mata, Sai da yaci sosai yabar raguwa kafin yaje yasha ruwa, Gyara tsaiwa yayi tare da ɗaukan sweet ya fara duban hanyar da zaibi domin ya isa cikin Rugar Mahinjo a yau ɗin nan, Motsin da yaji a bayansa ya sanya ya juya da sauri ganin Julde tsaye fuskarta cike da hawaye, Ya sanya ya ɗauke idanunsa da sauri yana mai taɓe bakinsa, Julde kowa ƙara banza hanci tayi saboda ƙamshin data ji ya sanya cikin siririyar muryarta tace. "Zanci kifi, zaka sammin ko?" Zare ido yayi yana mamakin yadda take iya fahimtar wani abun Kamar ba Makauniya ba, tsaki yaja yana Lumshe idanunsa kafin a ransa yace. "Witch" Ya faɗa a taushashe cike kuma da gajiya, ganyen ya ɗauka ta cilla mata saman ƙirjinta, da sauri ta ɗauka tana sauke numfashi da kuma Murmushin jin daɗi, Zama tayi tare da tanƙwashe ƙafafuwanta, ta fara yagar tsukar kifin tana kaiwa ɗan ƙaramin bakinta, Janye idanunsa daga kan guntun bakin nata, wata dabara ce ta faɗo masa, a hankali yayi baya yana mai shafa ƙirjinsa magana yake sunyi amma sam ya gaji da surutun wannan mai bakin akun, Yana lumshe idanunsa tare da motsa bakinsa da ƙyar yace. "Heyyy blind ina ne Mahinjo!!!?" Ya faɗa yana mai ɗan ɗaga Murya tare da lumshe idanunsa, Ambaton sunan Mahinjo da yayi ne ya sanya ta tsaya da cin kifin Jikinta ya ɗan ɗauki rawa, Sai kuma a lokacin ta tuna da shanun da aka bata kiwo, Cikin sauri ta miƙe tana jujjuya Idanunta kafin a hankali ta sulale ƙasa cikin Muryar kuka kuma tace. "Na buni, dan Allah ba kaga shanuwa ba? Wayyoooo Madibbo shikenan zasu kashe ni an kwashe masu shanu" Da mamaki yake binta da kallo ko kalma guda na maganarta bai fahimta ba, Tsaki Yana cikin ɗaga murya haɗi da tsayawa ya koma Abu Maleek ɗinsa wanda yake na asali bawai yanzu da aka sanya ya zama mahaukaci ba yace. "Noi inde wuroman?" (Ya sunan garin ku). Ya faɗa in a serious tone. Cikin firgici ta tarin tsoro tace "Rugar Mahinjo" Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya ya sauke yana mai ɗan jin daɗi dan ko babu komai sai ta rama masa taimakon da yayi mata cikin haɗe fuska kamar tana kallonsa yace. "Let's go" Ya faɗa yana yin gaba, dafe ƙirji tayi tana sakin kuka kafin tace. "Dan Allah ka barni a nan wallahi kashe ni Arɗo zaiyi" Haɗe fuska ya ƙarayi saboda yarinyar ta fara bashi ciwon kai, haushi da kuma takaicin tsayawa inda take ma yake, Gyara tsaiwa yay kafin cikin kakai murya yace. "Su kashe ki mana, ni dai ba ruwana saikin raima min abinda nayi maki dan kiji" Kuka ta sanya masa shi kam ko a jikinsa juyawa yayi ya ɗauki sweet kana kamar mai raɗa yace. "Muje" Bata taɓa tunanin bashi da kirki ba sai yanzu, da alama shima daga rugar yake saboda taji yayi fulatanci, Kanta ta sunkuyar ƙasa kafin tace "bani da sanda ai, bazan iya tafiya ba" Ta ƙare maganar Idanunta na zubar da hawaye, Ba tare daya kalleta ba domin shi ya ƙosama yabar inda mayatacciyar yarinyar take, wata igiya ya ɗauka tare da cilla mata yana ɗan yatsuna fuskarsa yace. "Tied your hand" Sharrr hawaye ya ƙara sakko mata ta ɗaure hannu kuma? Dabba ce ita da zata ɗaure hannayenta, ganin tana ɓata masa Lokaci ne yasa ya ɗan ƙara daka mata tsayawa wanda shima da kansa sai daya dafe kansa sabida tsorata da tsawar da yayi, Da sauri ta riƙe igiyar duk Jikinta rawa yake kana ta naɗa a hannunta idanunta na zubar da waye, Shima yayi hakan ne sabida bai tsayawa kusa da ita bare har ya yi tunanin riƙe mata hannu, Tana gama ɗaura igiyar ne shi kuma ya riƙe bakin igiyar tare da fara tafiya da sauri yana janta da sabida igiyar dake ɗaure a hannunta. A haka suka fara tafiya domine isa Rugar Mahinjo. A can cikin rugar kowa Arɗo ne da Barkido sai kuma Lamiɗo zaune, suna tattaunawa gyara zama Lamiɗo yayi kafin Yace. "Na aikata da mutane a sirrince domin su duba min abinda ke faruwa a sakamakonsa harbin da mukaji, sai dai abin mamaki gaba ɗaya Shanuwanmu suna nan amma an nemi Julde an rasa" Da sauri Barkido ya kalli Lamiɗo tare da faɗin. "Kamarya an nemeta an rasa? Kana nufin ba'a ganta ba ko mene? Tayaya za'a ga Nagge amma ba'a ga mutum ba" Kallon Barkido arɗo yayi sabida ya gama fahimtar ɗan nasa cewa ya faɗa tafkin soyayyar Julde, shi kam rashin Julden ba ƙaramin daɗi yayi masa ba, Rashin nata kuma ya ƙara tabbatar masa da cewa Tabbas burinsa zai cika koma yace ya cika, dan matsalar sa ɗaya Madibbo do ya gama da Yakumbo ya gama da Madibbo mai uwa a gindin murhun ma ya gana da shafin ta, Gyaran murya yayi kaɗan kafin ya kai dubansa ga Barkido yace. "Meye damuwarka? Mene tsakaninka da ita, daman ai burinmu ace yau babu ita, domin idan har tana raye Tabbas burinmu bazai taɓa cika ba, kafi kowa sanin yadda muka sha wahala kafin mu kawo iya zo, dan haka ina gargaɗinka idan ma wani abu zuciyarka take kissima ta daina, Aradon Allah ina ci maka mutunci" Arɗo ya faɗa yana nuna Barkido da hannunsa, kafin kuma ya fuskanci Lamiɗo yace. "Wane mahaukacin daya Shigo cikin jejin?" Lamiɗo ya kalli Arɗo kana yace "Barkido babu waje" Tashi yayi zuciyarsa cike fal da tarin baƙin ciki, tattaunawa sukai kafin ko ya tashi ya nufi makwancinsa sabida dare yayi, gari yayi tsitt. Ganin duhu yayi sosai ya sanya Julde zamewa a hankali ta kwanta tana sauke numfashin wahala, Shi kansa Abu Maleek ya gaji tunda suka taho babu abinda yake tsayar da su sai sallah, gashi dare yayi duhu ba zai sanya suci gaba da tafiya ba, Bisa Dole shima ya nemi waje ya kwanta yana sauke ajjiyar zuciya tare da rufe idanunsa, Julde numfashi ta ƙara ja da ƙyar tana riƙe da saitin zuciyarta dake wani irin harbawa sabida tsananin ciwon da ƙirjinta yake, Cikin fidda sauti da kuma da kuma tarin wahala da kuma ciwon dake ƙirjinta ta cije bakinta, tana murje ƙirjinta dake mata wani iri zafi da raɗaɗi, Zame idanunsa yayi daga kanta yana jan tsaki a ransa yake faɗin. "Guntuwar Yarinya sai ƙaton nono mtwss!!!" Ya faɗa yana mai kwanciya a saman wata ciyawa dake jiƙe da ruwa. Washe gari da sassafe sukaci gaba da tafiya ba tare da sunci komai ba, Tunda suka tafi babu wanda yace komai, yana janye da ita da igiya wajan sallar Zhur sukaiwa Rugar Mahinjo tsinke, Lokacin gaba ɗaya kowa yana cikin Rugar ana hutawa tare kuma da tarin Alhinin rashin ganin Julde wanda tsirari daga cikinsu suke. Cikin rugar Abu Maleek yabi da kallo yana kalla kuma yaji kansa ya sara da ƙarfin gaske, zuciyarsa ta harba da ƙarfi, Hakan nan ya samu kansa cikin tarin fargaba kasancewar sa ba komai ne kai bayyana a fuskarsa ba ya sanya ko alamun tsoro bai nuna ba, Fitowar Lamiɗo kenan daga cikin bukka idanunsa ya sauka akan Julde da sauri yace. "Arɗo!! Arɗo!! War, War Arɗo" Jin Muryar Lamiɗo ne ya sanya Jikinta ya shiga rawa nan da nan idanunta ya fara zubar da hawaye shkknan yanzu zasu kasheta, abinda take rayawa a zuciyarta kenan, Yana yana cikin bukka hannunsa riƙe da wata paper wacce babu wanda yasan da ita wajansa, sabida babu wanda ya iya karatu bare rubutu a cikin Rugar. Yana tsaka da duba paper ne yaji Muryar Lamiɗo yana kwala masa kira da dukkan muryarsa, da sauri ya ɓoye paper kana ya fito, Abinda idanunsa suka gani ne ya sanya shi zare ido, Julde a hankali tayi bayan Abu Maleek tana ɓoye fuskarta domin a yanzu shi kawai take tunanin zai taimaka mata, Gyara Arɗo yayi kafin yace. "Ardon Allah ƙarya kake, shaiii kaci Ubanka ka biya mu Naggen mu, Lamiɗo kawo mana ita nan ka tara mana jama'ar gari" Jin haka ya sanya Julde sanya ihu a gigice kuma ta sanya dukkan hannayenta a saman ququn Abu Maleek tare da ɗura fuskarta a tsakiyar bayansa ta ƙanƙamesa, da sauri ya runtse idanunsa sabida sarawar da kansa yayi masa ga wata halbawa da zuciyarsa tayi masa, Kasa motsawa yayi da sauri kuma yasa hannunsa ya dafe kansa saboda yadda yaji Julde ta ƙara.... *ABU_MALEEK NA KUƊI NE KIJI TSORAN ALLAH KADA KI TAFI LAHIRA DA ABINDA BA NAKI BA, IT'S 500 VIA 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK 08119237616* *_Nimcyluv 25-26_* Manne Jikinta a bayansa, tare da ƙanƙamesa sa sosai, hawaye na zuba daga cikin Idanunta, yayinda dukkan Jikinta ya ɗauki rawa tamkar mazari, Abu Maleek kam abun ne yazo masa a bazata, jin yadda Julde ta rungomesa tana manna fuskarta a bayansa ne ya sanya shi janye idanunsa a hankali tare da rufe su ruff, ya shiga sauke numfashi a hankali yana mai ɗan taune jajayen laɓɓansa, Arɗo dake tsaye ya ƙara duban Lamiɗo yace. "Maza ka ɗauka shi ka kawo min shi nan" Ya faɗa yana mai kallon Abu Maleek kafin Lamiɗo yayi magana Arɗo ya ƙara cewa. "Kai mahaukaci mene ya kawo ka rugar Mahinjo, me kazo yi a wannan rugar, ko kuma kasan wannan yaron Julde ne?", "JULDE!!!?" Sunan da Abu Maleek ya ƙara maimaita wa a cikin zuciyarsa kenan, to mene ma'anar wani suna Julde ne? A zahiri kuma raunatattun idanunsa ya buɗe tare da saukesu akan Arɗo, ƙara ware idanunsa ya yi akan Arɗo fari ne tass ɗan shawalwali dashi, baya da wani jikin arziƙi sai dugun wuya, A ƙallah zai iya kaiwa Shekaru arba'in, janye idanunsa yayi ba tare kuma da yace komai ba, domin shi ba wannan yake buƙata ba, All abinda yake buƙata shine hanyar da zata sada shi da Birnin Bera wannan shi ne, Lamiɗo ne kai tsaye ya nufi inda Julde take manne a bayan Abu Maleek tare da rufe fuskarta da tsakiyar bayansa, sai tsuma Jikinta yake, Yana zuwa ya miƙa hannu zai jawo ta tare da rabata da jikin Abu Maleek ance. "Wait" Jin sautin zazzaƙar Muryar mai cike da ilhama da kuma tarin nutsuwa da kamewa ya sanya, Lamiɗo tsayawa cak, sosai Muryar ta dakar masa zuciya ta sanya shi tuna wata makamanciyar Murya data huce a shekarun baya, Da sauri Lamiɗo na ya ɗaga idanunsa ya kalli Abu Maleek cikin azama kuma ya janye idanunsa dan baya jin zai iya, ci gaba da kallon ƙwayar idanunsa sai zuciyarsa ta buga, Ya kuma janye idanun ne dalilin wani tarin nutsuwa da kuma kwarjinin daya hango a cikinsu, Tsoro da fargaba duk ya cika zuciyarsa, saukar Muryar Abu Maleek kuma ya haddasa masa wani irin faɗuwar gaba, sosai Muryar tayi masa kama data wani can a shekarun baya, Cikin son dakewa da kuma mazewa Arɗo yace. "Haii yaron arziƙi wasa ina maka, Hai ka fito daga Bayan wannan Mutumin" Ya faɗa yana sakin Murmushin takaici, domin ba ƙaramin cika masa ido Abu Maleek yayi ba, baya jin zai iya yiwa Julde wani abu akan idanunsa, Jin abinda Arɗo ya faɗa ya sanya ta sakin ajjiyar zuciya a hankali ta shiga zare Jikinta daga bayan Abu Maleek idanunsa a Lumshe tana shaƙar wani fitananan ƙamshi daya kawowa hancinta ziyara, Kallon Arɗo Lamiɗo yayi da alamar "ya haka?" Girgiza kai Arɗo yayi kafin ya juya da baya yana faɗin. "Noi indema?" (Ya sunanka)" Sarai Abu Maleek ya fahimci maganar kuma ya san dashi ake, sabida yana ɗan jin fulatanci ba tare da kowa ya sani ba ake koya masa, Na zai manta sanda Hamida Zubaida take koya masa ba, akwai sanda Oumuu-Ayman ta koya masa, Lamiɗo ne yayi murmushi yana kallon Abu Maleek cike da mamaki gashi dai sak mahaukaci amma sam muryarsa ba tayi kama data mahaukaci ba, "Muje daga ciki" Lamiɗo ya faɗa yana mai ɗan dai-dai-ta Hausar sa, yadda Abu Maleek zai fahimta, jinjina kai yayi tare dabin bayan Lamiɗo jin haka ya sanya Julde ɗan miƙa hannu zata riƙesa da sauri yayi gaba yana mai harɗe hannayensa a ƙirjinsa, Tsaya tayi cak jin ance. "Ko damata maa?" (Meke damunki?) Zare idanu tayi waje tana dafe ƙirjinta saboda jin Muryar Barkido, Murmushi Barkido ya saki yana ƙarewa Julde kallo, yana jin wata zallar soyayyarta a zuciyarsa, Wanda bai san lokacin daya fara ba haka kuma bai san lokacin da zai goshe ba, Ja baya tayi tana ɗan girgiza kai ganin tsoransa ta keji ya sanya cikin ƙasa da murya yace. "Babu abinda zan maki Julde kiyi haƙuri dana baya ma" Ya faɗa yana juyawa sabida baya sun Arɗo ya fito ya samesa a wajan, shiru tayi ba tare da tace komai ba, Kamar zai kuka Barkido ya ƙara buɗe baki yace. "Julde kiyi haƙuri jin? Zaki haƙura ko, bana ƙara yi maki komai" Ya faɗa idanunsa na ciccikowa da hawayen so da kuma ƙaunar ta, ƙasa tayi da kanta a hankali cikin ƙaramar muryarta tace. "To na haƙura" Ajjiyar zuciya ya sauke kafin yace "Nagode, muje ciki na baki kindirmo mai zafi" Farin ciki ne ya kamata hakan ya sanya ta fara bin sahun tafiyarsa har suka isa wata bukka, ciki ta shiga tana zaune ya je ya kawo mata kindirmo mai yawa a ƙwarya, kana ya sake fita babu jimawa ya dawo hannunsa ɗauke da wasu kayan Fulani masu ɗan haske ya bata tasa. Arɗo ne a gaba Abu Maleek na bin bayansa a hankali cike da Zallar nutsuwarsa irin ta ƴar ƴan sarakai, wanda jinin sarauta ya gama ratsa su, Wata bukka mai kyau wacce aka cikata da kayan ado irin nasu na Fulani, Arɗo ya sanya kansa cikin Bukkar, Abu Maleek kam tsayawa yayi cak,yana mamakin ta inda zai shiga bukkar gaba ɗaya bukkar a tsakiyar cikinsa ta tsaya, baya tunanin cikin bukkar ma zai Wada cesa, waro manyan gajiyayyun idanunsa yayi waje ganin yadda Arɗo ya sunkuya sosai kamar zai dafa ƙasa kafin ya samu ya shiga cikin bukkar, cije lips ɗinsa yayi yana fesar da iska daga cikin bakinsa, a hankali cikin kuma ƙasaitacciyar muryarsa mai cike da kamala ya ware softness lips ɗinsa masu taushi da ɗan kauri cikin ƙasa da murya very slow yace. "Goodness" Ya faɗa yana janye idanunsa daga kan Bukkar, Arɗo dake ciki ne yaji Shiru baƙon mahaukacin nasu bai shigo ba, ya sanya shi leƙo dakai ganin Abu Maleek yayi a tsaya hakan ya sanya yace. "Ai shaii ka rarrafa ka shigo" Arɗo ya faɗa yana mai tsare ƙirjin Abu Maleek da kallo saboda wani baƙin zane daya hango, kwance a saman faffaɗan ƙirjin nasa, Ganin hakan ya sanya Abu Maleek haɗe rai kafin ya ɗauke idanunsa yana faɗin. "Wicked and stringy man" Ya faɗa a fili amma Murya ƙasa, Murmushi kawai Arɗo yayi ba tare da yace komai ba, A hankali ya sunkuya sosai, cikin rashin Sa'a kansa ya bugu da gefen bukkar, kwaɓe fuska yay sosai kamar zai sanya kuka, a hankali cikin Muryar taɓa ra yace. "Auchhhiii! Daman salon mugunta akai wannan guntuwar abar, an san ai baƙi zasu iya zuwa, mtwss!" Ya faɗa yana ƙarasa shiga cikin Bukkar duk ya marai-raice fuska kamar zai kuka, ganin ya shigo yasa Arɗo fita tare da ƙwarya a hanunsa, Not too long ya dawo da ƙwaryar cike da kindirmo mai kyau, wanda yake zalla babu algus, Kindirmon yabi da kallo kafin a hankali ya haɗe ƙafafuwansa waje guda, bai son Kindirmon sabida sam bai yarda da tsaftar mutanan garin ba, Amma idan yaƙi sha bai san abinda zai samu nan gaba yaci ba. Zama Abu Maleek ya gyara tare da ɗaukan ludayin Dumar ya sanya cikin ƙwayar kindirmon da aka kawo masa, ganin yadda Kindirmon yake da haske sosai ga wani irin kyau da yayi masa a idanu, ya sanya a hankali cike da nutsuwa ya ƙara naɗe ƙafarsa kana ya ɗebi Kindirmon yakai bakinsa, da sauri ya ja idanunsa ya rufe saboda wani daɗi da kuma garɗi daya ratsa cikin kunnuwansa, shan Kindirmon kuma ya taso mata da duka yunwar daya keji a haka yaci gaba da sha, sai da yasha fiye da rabi kana ya ajjiye, Murmushi Arɗo yayi yace. "Birnin Bera kace ko, haii daga wannan rugar sai Birnin Bera tafiyar kwana guda ce rakk, amma haɗarin tafiyar yafi na shekara guda" Kallonsa Abu Maleek yayi sai kuma ya ɗan taɓe baki, yana tsotse laɓɓansa wanda har yanzu daɗin Kindirmon yaƙi barin saman harshansa, Lumshe idanunsa yayi harga Allah matsu ya samu maganin ya koma Benin kana ya ga King Tunde Muhammad Jalal ya samu lafiya daga nan kuma sai koma Madrid baki ɗaya, ya samu ya huce dukkan gajiyarsa a can!. Kai tsaye waje Arɗo yayi yana zuwa ya nufi wajan Lamiɗo ba tare da yayi magana ba, yaja hannun Lamiɗo zuwa wata bukka, "Meka fahimta dan gane da wannan baƙon?" Arɗo ya tambayi Lamiɗo yana share zufar data karyo masa, Gaba ɗaya Abu Maleek ya gama firgita Arɗo da kwarjininsa, har baya iya tsayawa inda yake saboda tsoro, Lamiɗo ne yaja numfashi kafin yace. "Ban fahimci komai ba, amma dai kamar bashi da lafiyar ƙwaƙwalwa, duba da yanayinsa da kuma shigarsa, ga kuma yadda kansa gaba ɗaya yaƙi tsayawa waje guda" Jinjina kai Arɗo yayi kafin yace. "Haka ne,amma akwai lauje cikin naɗi, mene ya kawo sa wannan garin? A cewar sa dai wai Birnin Bera zashi, amsar magani kuma babu wani magani da ake bayarwa, uhm! Kasan babu wanda ya taɓa shiga Birnin ya fito da ransa, saboda haɗarin da mutanan garin suke da shi, kasan mutanan tamkar kuraye haka suke, su kuma kalar tasu maitar a fili suke cin shan jinin Mutum, kuma da sun cijeka shikenan kai ma harbo wannan maitar" Cike da gamsuwa Lamiɗo ya jinjina kansa kafin yace "haka ne, amma wannan mutumin kamar da sammu a jikinsa, ina kallonsa naji hankali na yaƙi kwanciya, ina ganin mu taimaka masa mu faɗa masa gaskiya zaifi" Murmushi Arɗo yayi domin shi ya gama tsara Abinda zaiyi, Juyawa yayi tare da nufar bukkar da Julde ke kwance har zai shiga sai kuma ya fasa ya juya yana mai sakin murmushi. Cikin dare Abu Maleek yana kwance tunani fal ransa, idan ka ganshi zaka ɗauka da gaske bacci yake amma idanunsa biyu, Ƙara yaji kamar na ringing ɗin waya daga bakin bukkar, mamaki ne ya cika masa zuciya domin yasan babu yadda za'ai a samu waya a wannan garin, garin da ku service bashi dashi, gashi ya lura ko addini basu iya ba, Ware fararan idanunsa yay yana da ɗan kasa kunne muryar Arɗo yaji yana faɗin. "Sir trying to remembered it, nayi ƙoƙarin ganin na aikata hakan but it's difficult to me, gaskiya i can't do that I'm sorry!" Shiru yayi yana mai ƙara juya gudun kada wani yazo ya riskesa a haka, jinjina kai yay kafin yace. "That's great job, any way duk yadda mukai I'll get back to you" Ya faɗa yana mai kashe wayar tare zuge ta zugen wandonsa, a cikin aljihun 3gauther ya sanya wayar kana ya shigo cikin bukkar, Da sauri Abu Maleek yaja idanunsa ya rufe mamaki ya hanasa tunanin komai bare ya fahimta, Tabbas akwai abinda yake faruwa a wannan Rugar mene shi, yaya akai Shugaban Rugar Mahinjo ya iya sarrafa harshe haka? Da wannan tunanin bacci ya ɗauke sa. Washe gari waje ya samu mai kyau ya ɗan watsa ruwa a tsaye gudun infection, Bayan ya shirya cikin wasu fararan kayan Fulani masu kyau, ya fito daga cikin Bukkar yana mai ɗan fesar da huci daga cikin bakinsa, Arɗo dake gefe yace. "Har ka fito?" Kallon Mutumin yayi a ransa yace "munafuki" A zahiri kuma idanunsa kawai ya lumshe tare da buɗe su, Gyara tsaiwa Arɗo yayi kafin ya kalli Abu Maleek yace. "Haii ka buɗe kunne da kyau kaji baƙo, babu wani magani da ake bayarwa a Birnin Bera, gaba ɗaya mutanan garin masu shan jini ne, a tarihi ma babu wanda ya taɓa zuwa koda ƙofar garin ne balle ya shiga, duk wanda yace kazo garin to bayanka ya keson gani Aradon Allah" Kallonsa A.m yake domin yana son ya fahimci asalin Maganar, babu Abinda Ya gani a idanun Arɗo sai zallar tarin gaskiya tsagwaronta, Juya idanunsa yayi kana ya mirgina kansa gefe yace. "Are you sure?" Ya faɗa yana cije bakinsa dan nan da nan yani kansa ya fara sarawa, sosai maganar ta dakesa, mene ya sanya akai hakan? Wane ya sanya Malamin Alaafin ya faɗi haka, lallai Tabbas biri yayi kama da mutum dalilin daya sanya kenan suka hana ya duba King Tunde Muhammad Jalal sabida suna tunanin zai iya fahimtar wani abu, Tabbas dole ya koma Benin ba tare da ɓata wani lokaci ba. A can Alaafi Kanzaf kowa, tsaro aka ƙara mai tsananin gaske, cikin Alaafin yayi shiru baka ganin komai, ko jin motsin wani face na securities, tsaron da aka ƙara yafi na kullum, babu mai shiga babu mai fita, Al'amarin daya tayarwa da jama'ar Kanzaf hankali kenan, Kana kuma ya sanya masu tsoro da tarin zullumi a cikin zuƙatansu, Yau wajan sati guda kenan da tafiyar Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal kenan, tafiyarsa kuma ta haifar da tarin matsaloli wanda ba'a san ta inda suke kunna kai ba. Salimerh ce zaune a saman bed ɗin ta tana sanye da kayan bacci dark brown panjamas, masu kyau, Waya ce maƙale a kunanta tana sauraran abinda Junaid yake faɗa mata, Daga can ɓangaren Junaid gyara kwanciyar sa yayi a hankali cikin ƙasa da murya yace. "My princess kina son zuciyata ta buga saboda soyayyyar ki da tayi min yawa ko? I can't control my self idan ina wajanki ko su kike ba aikata abinda ba Shikenan ba?" Ya faɗa yana jan numfashi, girgiza kai Salimerh tayi kafin tace. "Ba haka bane, ni aure a yanzu ta kurani zai, ina karatu akwai tarin abubuwan da yake gabana masu muhimmanci" Uhm kawai ya iya cewa kafin yace. "Kenan baki sona?" Girgiza kai tayi tace "i love You, ina sonka Junaid but...," Ka tseta yayi da "if you really love me, then marry me" "I'll" da sauri yace "then when? Kinga stop pretending gobe zanwa Otun magana ya nemi Agba Akin (CHIROMA)domin a nema min Auranki, I'm tried My princess ki shirya zama matar Junaid soon" Bai jira tayi magana ba, ya katse kiran yana mai mamakin yadda sam bata fahimtar son da yake mata, Ajjiye wayar tayi domin ita sam babu maganar aure a tsarinta yanzu, tana big issues dalilin daya ta zaɓi karanta Law kuma ɓangaren criminology justice. Washe gari da yamma Adams ya fito daga shashinsa cikin shigarsa ta ƙasaita, yana sanye cikin wani tattausan farin yadi mai manyan zane, anyi masa ɗinkin half body sai shot hand, yayi masu kyau sosai, ya ɗura wata hula mai gashi sai manyan murjani daya sanya a wuyansa, Yana tafe a hankali a haka ya isa dinning room ɗin, Oumuu-Ayman ce zaune sai Mai Babban ɗaki da kuma Queen Ayoola, kana Bola lunch suke ga Cook yana serving kowa, lafiyayyan Moi-moi ne wanda yaji bushasshen kifi da kwai, kana da curry da kayan magi, ga wani ƙamshi da yake fitarwa musamman da aka samu wanke mai kyau.. Sai vegetable soup wacce tasha carot da beans sai zallar hanta wacce aka yanka manya, Kujera yaja ya zauna, yana mai ɗan cilla idanunsa ganin babu Shakiru babu SHAREFUDDEEN, motsawa yayi kafin yace. "Barka da rana Granny Oumuu, Mumy" Duk suka amsa da "yawwa" a hankali ya fara yin lunch kafin ya kalli Mai Babban ɗaki yace "yau zan tafi Cairo" Da mamaki ta kallesa kafin tace. "Daman akwai tafiyar ne ko yanzu ka shirya?" Kallon Salimerh yayi dake fitowa cikin shirin ta mai ɗaukan hankali, tana riƙe da hand bag sai kuma school bag ɗinta, da sauri ta zauna ta fara luch ɗin, Ɗauke idanunsa yayi yace. "Na daɗe shirya tafiyar sai yanzu komai ya dai-dai-ta, zuwa dare jirgin mu zai tashi" Kallonsa Oumuu-Ayman tayi tana jin sam bata yarda da tafiyar amma bata ce komai ba. "Da ka haƙura zuwa lokacin da ɗan uwanka zai dawo, muga jikin Mahaifin ku zaifi" Miƙewa yayi yace "nasu yin hakan, amma tafiyar ta zama dole but ba daɗewa zanyi ba" Jinjina kai tayi tace "Allah ya bada Sa'a" Queen Ayoola ma Miƙewa tayi tace "za muyi missed babu kai babu Shakiru balle Sharefddeen, ga kuma tashin hankalin da muke ciki na rashin lafiyar King" Kallonta kawai yayi ba tare da yace komai ba, tafiya yayi kai tsaye zuwa sashin King Tunde Muhammad Jalal domin dubasa, Salimerh ma makaranta ta nufa. A daran jirgin Adams ya ɗaga zuwa Cairo. Washe gari Otun ya samu Agba Akin da maganar Auran Junaid da Salimerh, suna cikin maganar ne kuma saƙo ya riskesu jikin King Tunde Muhammad Jalal ya tashi, A ranar babu wanda ya runtsa dan yin Bacci fargaba da cika zuciyar kowa, Banda sunan JALALULDEEN TUNDE MUHAMMAD JALAL babu sunan wanda yake kira sai sunan Little wanda ba'a san ko sunan waye ba, kawai sun ɗauka zafin ciwo ne, a haka gari ya waye masu suna tare da shi sai kumfa yake fitarwa ta cikin bakinsa, ga wani irin zafi da jikinsa ya ɗauka jikin yayi jajurr dashi. Kimanin kwana uku kenan da zuwan Abu Maleek Rugar Mahinjo, rabonsa da Julde tun ranar da suka shigo garin gaba ɗaya, ya manta da babin rayuwarta, shirin komawa ƙasar sa yake, Domin kwana biyun nan hankalinsa sam yaƙi kwanciya, Yanzu ma fitowar sa kenan daga cikin Bukkar da yake kwana, a hankali yaja idanunsa ya rufe yana shaƙar iskar dake Kaɗawa, Cikin Rugar yayi tsitt duk sun tafi kiwo, Walking slowly hannayenta a saman ququnsa yake tafiya yana ɗan sauke ajjiyar zuciya, A haka ya isa can gefen wata bishiryar mango wanda sukai manya sunyi jawurr dasu, Daga can gefe kowa Labbo ne tsaye a gaban Arɗo yana faɗin "Da gaske ina sonta kuma na shirya auranta" ƙirjin Arɗo ne ya buga da ƙarfi, yana shirin yin magana kenan sai Barkido yace. "Nima ina son Julde kuma auranta na ke sonyi" Da wani irin sauri Arɗo ya kalli ɗan nasa yana zufa na yanko masa, Lamiɗo ne yayi murmushi yace. "Kenan Shaɗi ya wajaba a cikin wannan Rugar ta Mahinjo, ga Labbo ga Barkido mazaje a motsa" Arɗo kasa magana yayi sosai tashin hankali ya wanzu a saman fuskarsa, Tayaya Barkido zai ce zai auri Julde bayan yasan burinsu? Kuma yana da tabbacin Barkido zai iya shanye dukkan bulalar da Za'ai masa. Hannunsa ya miƙa ya ciri Mango tare da cillawa sweet ɗinsa, tsalle tayi tare da buɗe baki Mangon ya faɗa bakinta, Lumshe idanunsa yay a hankali kuma ya ware bakinsa yace "O'ohhhh" yayi hakan ne saboda zuciyarsa da yaji ta tsananta bugu kwanan nan, musamman yanzu da yaji ta wani harba masa, mango ya cira manya guda biyu kana ya ɗauki Sweet domin komawa cikin bukka, a hankali yake tafiya cike da tarin nutsuwa kamar ance ya kalli gefensa da sauri ya runtse idanunsa kafin ya buɗe idanunsa a hankali, tana zaune hannunta riƙe da sanda ta tura ƙaramar yatsarta a cikin baki tana tsotsa, Taɓe baki yayi ganin ta ɗan sauya kaya kanne dai yana nan kamar na namiji, gajeren tsaki yaja cikin ransa yace. "Empty head" Har ya tafi sai kuma ya tsaya a fili yace "Allah sai na rama tsoran da kika ban, ina sane ai" Sweet ɗinsa ya cilla mata da ƙarfi kuma yace.... *ABU MALEEK NA KUƊI NE, BOOK 1 2 3 SHINE 500 VIA 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616* *BY* *SARAUTAR MARUBUTA* *_Nimcyluv 27-28_* "Ga maciji nan" ya faɗa cikin ɗan ɗaga Murya yadda za taji abinda yace, kai tsaye kuma magen ta sauka saman kanta,jelar magen tayi kwance a wuyanta, Wani kalar numfashi Julde taja saboda laushi da kuma sanyin jikin magen daya ratsa fatar Jikinta, Tsoran da yayiwa Julde yawa ne ya sanya ta fita cikin hayyacinta tun daga wannan Numfashin data ja bata sake motsawa ba, balle taja wani Numfashin, Sosai take da jin tsoro abu kaɗan ke firgitar da ita, sweet da itama ta firgita, da sauri ta sauka a jikin Julde ta buɗe baki tare dayin ƙara kana ta nufi wajan Abu Maleek da gudu, tana zuwa ya durƙosa ya ɗauke ta tare da rungome ta, yana shafa bayanta a hankali, kana cikin ransa yace. "Bana faɗa maki ba? Gashi nan tsoro ya hanaki magana" Ya faɗa yana shigewa cikin bukkar gaba ɗaya bai lura da halin suman da Julde ta shiga ba. Barkido dake can tsaye yayi saurin ƙarasawa inda dake tare da durƙosawa, inda take ganin bata numfashi ya sanya ya ɗan firgita, da sauri kuma ya miƙe babu jimawa ya dawo ɗauke da ruwa a hannunsa, Yayyafa mata ruwa yayi, cikin Sa'a kuma ta sauke ajjiyar zuciya tare da sanya kuka ta ƙoƙarin Miƙewa tsaye Jikinta sai rawa yake. "Julde, nine Barkidon ki" Ya faɗa yana yana ƙoƙarin riƙe hannunta, zamewa tayi ba tare data bashi damar riƙe hannun nata ba, cikin shagwaɓa fuska tace. "Shine ya tsorata ni yayi tafiyarsa ko?" Barkido da bai fahimci maganar taba yace. "Waye kuma? Me yayi maki?" Ya tambaye ta, yana mai ɗan juya sai dai baiga kowa ba, turo baki tayi tana sakin ajjiyar zuciya kafin a hankali cikin Muryar rauni tace. "Wannan baƙon mutumin, Allah bashi da kirki gashi da miskilanci" Cike da tausayawa Barkido yake kallonta ganin duk ta tsorata har bata iya ɓoye tsoran dake zuciyarta, gashi nan ya fito ya bayyana sosai a saman fuskarta, Ƙasa yayi da murya yace "Ayyah kiyi haƙuri kinji? Ƙilan bai sani ba" kwaɓe fuska tayi tace "Allah nima sai na rama, nasan ramawa yayi" Jimm Barkido yayi zuciyar nayi masa zafi sosai, kafin ya haɗiye abinda ya keji yace. "Kin san shi ne? Me kikai masa da har zai rama yanzu?" Ya tambaye domin zuciyarsa bata aminta da maganar ta ba, Hannayenta ta watsa masa irin ohuu ɗin nan sai kuma tace. "Ihu nayi masa akai fa, kuma ai tsolo ruwa inaji" Jinjina kai yayi alamar gamsuwa, kafin ya gyara zamansa sosai yace. "Julde ina son muyi magana, nasan ba lallai ki fahimta ba, amma dole zan faɗa maki, kafin nan ina ƙara baki hqr akan abinda nai maki, nasan Ubangiji ne ya rama maki, ta hanyar sanya mini soyayyyar ki mai tsanani a Zuciyata, wallahi Aradon Allah ina sonki kuma Auranki na kayi" Maganar taji kamar ba zata, tasan cewa bata ilimin soyayyya bata san yaya take ba, dan haka bata kawo wannan tsarin rayuwarta, ita idan aka barta da ranta da lafiyarta da kuma abinda lafiyarta zata samu, ya wadatar da ita, sai kuma ilimi bata ƙaunar zamanta a cikin jahilci,tana buƙatar samun ƴanci kamar kowa, duk ta san abune mai wahala ta samu wannan saboda lalurar rashin ganinta. Ganin tayi shiru ne kuma ya sanya Barkido yaji zuciyarsa ta buga baya fatan yayiwa Julde dole akan ta susa, yasan Tabbas zai sameta saboda shi ɗin jarumi ne zai iya jure dukkan wata bulala da Za'ai masa a wajan shaɗi. "Kina jin tsoro na ko? Saboda abinda muka aikata a gareki? Ban san komai ba Julde duk abinda nayi sanyani akai, ban kuma san dalilin daya sanya Arɗo yace nayi hakan ba, kiyi hqr ina ƙara baki hqr amma ina sonki da gaske, zan baki farin ciki bazan taɓa bari wani ya cutar dake ba" Shiru tayi tana nazarin kalaman sa saboda Allah ya bata ƙwaƙwalwa duk da cewa bata gani amma tana iya fahimtar kalaman mutum har ta fahimci inda zan can ya dusa, Ajjiyar zuciya ta sauke kafin tace "zaka sani makaranta? Ina sonyi karatu sosai domin na samu hanya mafi sauƙi wajan kare rayukan jama'a da kuma gano inda mugwayen mutane suke" Abu Maleek dake can bayansu yana ɗan shan mango a hankali yana jin gaba ɗaya zaman garin ya ishesa, ya ɗan taɓe bakinsa saboda yana jin abinda suke faɗa kasancewar yana da saurin ji kamar maciji, cikin ransa yace. "Daman kalar zaran dole sai kalar yadin, kayan Shirme sai shirmammu" Ya faɗa yana jan tsaki tare da juya zuwa cikin bukkar, Barkido ƙara kallon Julde yayi sosai kafin yace. "Karatu kikeso?" Da sauri ta ɗaga masa kanta tana zare yatsarta daga cikin baki, Murmushi yayi yace. "Na maki al'ƙawarin indai kika aure ni ko mene kikeso zan maki, wannan al'ƙawarin na ɗauka" Washe ƙana nan jerarrun dafaffun haƙuronta tayi cikin sanyin murya da kuma ɗan farin cikin daya shigeta tace. "To Shikenan" "Kin Aminci zaki auran?" Ya faɗa yana mai kallon saman ƙirjinta tare da sauke ajjiyar zuciya, kafin tayi magana yaji daga bayansa ance. "Jarumtar ka itace zata tabbatar cewa ka dace da auranta ko kuma a'a, ka daina saye zuciyarta domin zaka cutar da ita, saboda ba kai ka ɗai kake sonta ba ka mari ƙarfinka ya baka ita" Labbo ya faɗa yana dire sandar hannunsa, Miƙewa Barkido yayi kafin ya fuskanci Labbo yace. "Idan batu kake na Jarumtar ka ɗauka Julde ta zama tawa, idan kana magana ƙarfi ne kasan cewa wajan ka tarar, idan maganar saye zuciya kake wannan saƙo ne daga zuciyar da take so zuwa zuciyar da akeso ina fatan ka fahimta?" "Aradon Allah ƙarya kake, Julde Matana ce nine zan aureta, idan baka shirya ba ka shirya shaɗi Arado jikinka zai faɗa maka" Juyawa yayi ya kalli Julde saboda yaga yaya yanayin ta yake, tana nan zaune ta cure waje guda sai faman juya idanu take da dukkan alamu fata fahimci inda zan can yake ba, Ɗauke idanunsa yay kafin ya juya ya kalli Labbo yace. "Na daɗe da shiryawa, ina maka fatan samun nasara" Yana faɗin hakan ya juya zuwa cikin wata bukka, bin bayansa Labbo yayi da kallo, kafin ya maida idanunsa zuwa ga Julde dake zaune tana aikin tsotsar yatsarta, Kamar zai mata magana sai kuma kawai ya juya tare da nufar bukkar Mahaifiyar sa. Abu Maleek na shiga cikin bukkar kowa zamewa yayi tare da cire rigar jikinsa, Lumshe idanunsa yayi yana daɓe baki kafin ya ware laɓɓanta cikin gajiyawa yace. "Kaya duk wari, Uhmmm" Ya faɗa yana cilli da rigar tare da sanya hannunsa ya saman ƙirjinsa ya shiga shafa ƙwantaccen gashin ƙirjinsa, tunani ne fal zuciyarsa a yanzu kuma tunanin Mami Shine yafi damun zuciyarsa, ina take? Wane ya ɗauke ta? Mene ya sanya Adams cewa shi ne ya ɗauke mahaifiyar su? Mene ya sanya yake zarginsa? Wannan tambayoyin sune suka tare a cikin zuciyar Abu Maleek, amma sam bashi da amsar su, gaba ɗaya yaushe ya dawo garin ma? Tafin hannunsa ya sanya a saman goshinsa ya shiga ɗan murza goshinsa a hankali yana sauke numfashi, taune leɓansa yayi yana zuciyarsa na tsananta bugu, a hankali ya sauke wata wahalalliyar ajjiyar zuciya tare da sanya hannunsa a dai-dai tsakiyar ƙirjinsa ya ɗan matse wajan, Idanunsa ne ya sauka a saman zanan dake ƙirjinsa har zuwa ƙasan cibiyar sa, lumshe idanunsa yay a hankali ya furta. "Where are you Mami? Ina nothing without you, ya rabbi! Come to our family Mami" Ya ƙare zan can yana ɗan runtse idanunsa da wannan tunanin kuma bacci ya ɗauke sa. A can wajan ruga kowa tuni Arɗo ya sanya aka buga tambura na sanarwar, kafin kace me dukkan jama'ar dake cikin Rugar maza da mata yara da manya sun halarci kiran Arɗo, Bayan kowa yazo ne Arɗo ya gyara zamansa tare da fuskarta jama'ar Rugar yace. "Kamar yadda muka sani a al'adance idan mane ma sukaiwa yarinya yawa, akwai wata hanya domin kawo mafita da kuma samun sauƙi wajan ware mutum guda wanda ya amsa sunan Jarumi da zai zama miji ga wannan Yarinyar haka ne?" Gaba ɗaya suka amsa da "Eh" Gyara zama yayi yace "akan maganar Julde ne, Yaro Labbo yaga Julde yana so, ga wannan yaro nawa Barkido yaga Julde yana so, kowa kuma ya cancanci a bashi a auranta, bisa wannan dalilin ya sanya za muyi abinda muka saba a al'adance, ma'ana zamu gabatar da SHAƊI tsakanin ma nema biyun, wanda ya samu nasara shikenan ya zamu auran wannan yarinya" Gaba ɗaya sukai na'am da zan can Arɗo kafin ɗaya daga cikinsu yace "Yau she ne za'a gabatar da SHAƊIN?" Arɗo na Miƙewa tsaye yace. "Babu jira ai, dukkan mane man su shirya gobe za'a gabatar da komai" Wani Murmushin jin daɗi Barkido yayi yana mai Miƙewa tsaye tare da shigewa bukkar Adda Manga (Senior sister) domin ta fara shigarsa daman ya daɗe da shiri saboda zuwan irin wannan ranar, shima Labbo wajan iyayensa suka nufa nan kowa ya fara shiri, Abu Maleek kam dake bacci mai san meke faruwa ba, yana jiyo hayaniya sama² dai amma baya fahimtar komai, A wannan ranar babu wanda ya kwanta bacci gaba aka fara shirin shaɗi sai tsuma samari biyun ake wanda suka kasance ma nema aure ga Julde wacce itama bata san abinda ke faruwa ba, ta bukka tana bacci yatsarta sanye cikin bakinta. A can Alaafi kowa yammaci ne mai ɗauke da wata sassanyar iskar dake Kaɗawa, alamu ne dake nuna cewa yanayin damuna zai fara, duba da yanayin yadda samaniya ta cika da gajimare mai duhu da kuma jaa, gaba ɗaya weather ta sauya sai iska ake garin yayi kyau sosai ga wasu kukan tsuntsaye dake tashi a hankali. Junaid ke tafiya cikin kuzari da kuma izza, yana sanye da black ɗin shadda mai kyau, Sosai fuskarsa ta faɗaɗa da Murmushi tunda yaji saƙon cewa an bashi auran Salimerh duk sanda ya shirya ya fito, dalilin fitowar sa ma tun jiya yake kiran Number bata answering shiyasa ya yanke shawarar zuwa ya sameta. Yan tafe bayi da barori na gaishesa, a haka ya isa cikin sashin Queen Ayoola tana zaune saman wata lallausar kujera mai kyau, ga hadinkai sai fifita suke mata duk da uban sanyin dake tashi a parlon nata, Ga wasu kuma na matsa mata ƙafafuwansa ta, wasu kuma ma jera mata kayan motsa baki, A bakin ƙofar parlon ya tsaya tare da neman iso, wajan Queen Ayoola, Ba jima aka bashi damar shiga, bakinsa ɗauke da sallama ya shiga,ganin mai shigowar ne ya sanya Queen Ayoola yin wani ƙawataccen Murmushi tare da bawa Junaid umarnin shiga, bayan sun gaisa ne Junaid yace. "Mai Kanzaf da Alaafi baki ɗaya Salimerh fa?" Cikin jin daɗi maganar ta Junaid tace. "Tana sashin Bola, kaje mana" Miƙewa yayi yana faɗin "godiya nake, na barki lafiya Jagorar Alaafi" Da Murmushi tabi bayansa da kallo, kai tsaye kuma shashin Bola ya nufa, bayan anyi masa iso ne ya shiga, Suna zaune a parlo suna cin abinci idar da sallar su kenan ya shiga, MALEEK dake zaune saman sofa yayi saurin tashi yana sakin kuka tare da nufar inda Bola take zaune, Murmushi yayi yace. "Maleek ka girma till now bak daina gudun mutane ba?" Bola da ajjiye spoon ɗin hannunta tare da Miƙewa bayan tasha ruwa tace. "Ai na rasa irin Maleek, bashi da yarda gaba ɗaya" Ta ƙare maganar ta kama hannunsa tare da nufar side ɗin ta, Salimerh abinci ta keci a hankali ganin bata da niyyar yi masa magana yasa shi miƙewa tare da jan kujera ya zauna yana mai kallon fuskarta yace. "Congratulations Madam!" Juya idanunta tayi tace "For???" Murmushi yayi tare da fara cin abincin plate ɗinta yace "uhm soon zamu zama miji da mata" Daga yaci gaba da janta da Shira. Washe gari bayan tayi shirin tafiya Makaranta ta nufi Sashin King Tunde Muhammad Jalal, tana zuwa ta samu Oumuu-Ayman zaune a gefe tana masa sannu, zama tayi cikin damuwa tace. "Yaya jikin nasa yanzu Oumuu-Ayman?" "Jiki Allahamdulillah Salimerh" Ta faɗa a hankali gudun kada hayaniya ta damesa, Shiru tayi tana kallon Mahaifin nata, kafin tace. "Wai wanne irin ciwo ne haka? Ace har yanzu babu sauƙi" Ajjiyar zuciya Oumuu-Ayman ta sauke tace "to yaya za'ai da ikon Ubangiji Auta? Muci gaba da addu'a Allah ya dawo da Zaki lafiya" "Ameen" tace Idanunta na sauka a bakin King Tunde Muhammad Jalal ganin wani farin yawo na fita daga cikin bakinsa yasa a hankali ta sanya yatsarta ta shafo yawon ganinsa yana yauƙi ne ya sanya tai saurin kai yatsar bakinta, wani ɗaci taji ya game bakinta da sauri ta Miƙe tsaye tana faɗin "Garin meriz??? Innalillahi wa'inna ilaihir Arjun gubar ƙune jini" Rugar Mahinjo A hankali yake buɗe idanunsa wanda sukai masa nauyi, bakinsa ɗauke da addu'a, A hankali kuma ya yunƙura tare da tashi zaune, Hakan nan yay yake jinsa wani iri jikinsa yayi masa nauyi yana buƙatar motsa jiki sosai, Idanunsa ya ɗaga ganin Arɗo ya shigo ga kuma kiɗa dake tashi a Rugar, tun kallon farko da yayiwa Arɗo bai sake kallonsa ba. "Kamar dai julal ya bayyana, what the fork" ya faɗa yana jan numfashi duk abi an cika mutane da ihu, Kallonsa Arɗo yayi kafin yace. "Wasan motsa jiki ne" Da sauri ya buɗe idanunsa kamar bazai magana ba sai kuma yace. "Uhm ball or what?" Ya faɗa yana Miƙewa tsaye tare da yin waje domin jikinsa duk ciwo yake masa, yana fita kowa ya mutane da yawa sai kiɗe-kiɗe ake. Bayansa Arɗo ya biyo yace "ko kana so ne?" Lumshe idanunsa yay tare da buɗewa Arɗo yace. "To muje na gabatar dakai" Gently yabi Arɗo jiki babu ƙwari, Barkido ne da Labbo a tsakiyar filin kowa jikinsa da guro jikinsu sai rawa yake, ga wata zabgegiyyar bulala a hannun Barkido da alama shine zai fara dukan Labbo, kana ganin bulalar kasan tayi shekaru a jiƙe saboda yadda ta kumbura, Arɗo ne yace. "An samu ƙarin ma nemi, yanzu jaruman namu guda uku ne" Jin haka yasa Labbo tsorata da kuma firgita, a hankali ya dinga janye jikinsa kafin kace me ya nausa cikin jeji domin tsira da ransa, domin labari yazo masa hadda kitsan kibari aka saka wa bulalar Barkido, A hankali Abu Maleek ya dawo tsakiyar filin a ransa yace "bana faɗawa Oumuu na girma ba, bari naiwa wannan duka zan bata labari" Ya faɗa yana cije baki, Barkido ne yace "kai baka san komai akan wannan abun ba, kada kayi a sarar ranka, ka janye ka bar min kamar yadda ɗayan ya gudu" Abu Maleek damai san kan abun ba ya kalli Barkido yana mai ɗan tsotsar laɓɓansa kafin yace. "Uhm ba'a sauya min ra'ayi, idan nace zan yi to zanyi kada ka cikani da ihu kayi abinda ya dace" Ran Barkido ne ya ɓaci a ransa yace "za kaci Ubanka yanzu mahaukacin banza kawai" Ya ƙare maganar yana fincike rigar jikin Abu Maleek nan da nan surar jikinsa ta bayyana mai cike da haiba, ga zanan ya fito raɗau gwanin sha'awa, ƙuri Arɗo yayi masa da ido, a na haka aka bawa Barkido umarni, Gyara tsaiwa yayi sosai tare riƙe bulala hannunsa da kyau, babu zato babu tsammani Abu Maleek yaji an zabga masa bulalar a tsakiyar bayansa, runtse idanunsa yayi saboda tsananin azaba da kuma raɗaɗin daya shige sa a lokacin guda, Kafin ya dawo daga gigin dukan Barkido ya ƙara shimfiɗa masa wata bulala a tsakiyar bayansa zuwa tsakiyar kansa, dunƙule hannu Abu Maleek yayi tare da langwaɓar da kansa gefe guda cikin a zababban zafin daya ratsa masa jijiyar kansa ya buɗe bakinsa yace. "O'ohhhh" *Abu Maleek na kuɗi kada ki karanta bada izini na ba, kiji tsoran Allah idan kina buƙata kiyiwa wannan number mgn 08119237616* *_Nimcyluv 29-30_* Ajjiyar zuciya Abu Maleek ya sauke, tare da runtsa idanunsa saboda wani azaba da yaji ya ratsa saman fatarsa, yana neman gigita masa lissafi. A hankali kuma wata zufa ta fara yanko masa, yadda jikinsa ke rawa kaɗai zai fahimtar dakai Tabbas bulalar ba ƙaramin shigarsa tayi ba. Jikinsa ya cure waje guda, yana jin yadda naman jikinsa yake rawa tamkar zai ciro daga jikin ƙashin sa ya faɗo ƙasa. A hankali ya fesar da numfashi daga cikin bakinsa yana mai jan numfashi tare da gyara tsaiwarsa, Yana mai shigar da lip's ɗinsa cikin bakinsa yana tsotsa. Sweet dage can gefe ta shiga tsalle tana sakine ƙara, tare da ɗaga jela, ƙurie yayi mata da idanunsa, Kafin yaga wasu ruwa na taruwa a cikin Idanunta, ƙara runtse idanunsa yayi a hankali kuma jikinsa yaci gaba da ɓari, yana mai ɗan taune leɓansa. A karo na uku kuma Barkido ya ƙara saita bulalar hannunsa tare da sakarwa Abu Maleek a tsakiyar bayansa, "Uhmmmmm" Shine kawai abinda bakinsa ya iya faɗa,domin azabar da yaji ta huce ya buɗe bakinsa yayi ihu, Gaba ɗaya tsukar jikinsa rawa take, Bai taɓa samun kansa cikin a azaba mai raɗaɗi a jikin irin yau ba. Wata kyakkyawar ajjiyar zuciya ya sauke, tare da taune leɓansa gumi ya shiga tsastsafo wa a tsakiyar goshinsa lokacin, Da Barkido ya sakar masa bulala ta biyar. Cikin jin daɗi da kuma farin cikin samun nasara kuma Barkido ya ƙara sakarwa Abu Maleek bulala ta goma a gefen hannunsa, Yana tsaye cirr daga inda yake ko motsi ba yayi, kansa a ƙasa ilahirin jikinsa kowa rawa yake, Ga wata zufa dake yanko masa, A dukkan kofufin gashin jikinsa, laɓɓansa sai rawa suke saboda tsananin a zaba, da kuma raɗaɗi haɗi da zugin dake gigita masa fatar jikinsa. Gefe kowa Arɗo ne da Lamiɗo zaune suka kallo mamaki duk ya cika su, ganin ko wani ƙyakƙyawan motsi Abu Maleek bai ba, bare a sanya ran cewa zai sanya kuka kana ya gudu daga cikin rugar baki ɗaya. Lamiɗo ne ya gyara zamansa tare da sakin murmushi kana ya fuskanci Arɗo yace. "Da kasantuwar Baƙon Mutumin nan zai shanye dukkan bulalar da Za'ai masa, yanzu ana bulala ta ashirin da biyu ne bulala takwas kawai ta rage masa, amma ko motsi bai ba, bare kasa ran cewa hawaye zai zuba daga cikin idanunsa, na tsorata da al'amarin sosai" Murmushi Arɗo yayi kafin ya juya ya sauke idanunsa akan fuskar Barkido wanda shima tashin hankali ya bayyana ƙarara saboda ganin ya yi bulala ta wajan ashirin da biyar amma babu alamar Abu Maleek zai kuka ko kuma ya gudu daga cikin filin baki ɗaya, Idanunsa ya ɗauke daga kallon Barkido kafin ya juya ya kalli Lamiɗo yace . "Burina daman Wannan mahaukacin ya shanye wannan bulalar nan, domin ba ƙaunar Barkido ya auri wannan Yarinyar, kasan abinda yake gabanmu, kasan kuma dalilin daya sanya na raba Madibbo da ransa, wannan dalilin ya sanya itama nake son ganin bayanta amma Allah bai ba, nayi amfani da wannan damar ne wajan ganin tayi nesa damu baki ɗaya, yadda zata mance data taɓa rayuwa cikin Fulani balle kuma ta tuna sunayen mu, jin daɗin kuma duk inda ta ganmu ba zata taɓa fahimtar su waye ba, balle kuma ta kama sunayen mu a baki, Zanyi farin ciki sosai ace wannan Mahaukacin ya samu na sara yaje can su ƙarata shi da ita" Cike da gamsuwa Lamiɗo ya jinjina kansa, kafin ya juya ya kalli Abu Maleek a dai-dai lokacin da Barkido yake sauke masa bulala ta talati cifff, Juyawa yayi ya kalli Arɗo yace. "Tayaya kake tunanin bulalar da akai masa zata damesa? Kallesa da kyau, wanne bashi kaɗai bane akwai tsari mai yau gaske a jikinsa wanda shi kansa bai san dasu ba, hatta wannan magen da yake tare da ita rai da rai ban amince da ita ba, Tabbas akwai wani Ɓoyayyan al'amari da yake tare da shi Tabbas, akwai kuma tarin ƙaddarori a cikin rayuwarsa" Miƙewa tsaye Arɗo yayi kafin yace. "Ba wannan ke ban mamaki, tsarin kyahun halittarsa, haibarsa da zallar isa ƙasaita, zanan ƙirjinta yana fisgata sosai, kana ganinsa kaga babban mutum Wanda rayuwa cikin talakawa sam bai saba da ita ba, sauƙin kansa kuma abin burgewa ne,yana rayuwa damu babu ƙyamata, abu ɗaya na lura baya son ihu a saman kansa, raɗashi yake, tambayar a nan mene ya sanya ya zama mahaukaci? Mahaukacin gaske ne ko kuma na ƙarya? Wanne dalili ya sanya ƴan uwansa turosa cikin Birnin Bera ko ƙaunarsa ne ba sayi?" Shiru gaba ɗaya sukai, tare da nufar inda Abu Maleek yake, Barkido kam baya yayi tare da neman waje ya zauna, shi kansa da yayi dokan jikinsa mugun ciwo yake sosai, amma al'amarin Abu Maleek ya firgita sa sosai, yana danne wa saboda kada mutane su Fahimci halin da yake ciki. Abu Maleek kam gaba ɗaya baya gane abinda yake faruwa ya daɗe da shiga ɗaya duniyar tasa, tun lokacin da yace "O'ohhh" hannunsa gaba ya dunƙule waje guda jikinsa duk ɓari yake, Yayinda jijiyoyin kansa suka fito sukai raɗa raɗa a saman goshinsa, Jin alamar tafiya ne kuma ya sanya ya juya ya kalli gefensa, Ganin Arɗo da Lamiɗo na nufu inda yake tsaye ne ya sanya da wani irin sauri ya juya ya nufi wata bukka dake kusa dashi, ko kallon gabansa baya iyawa, Sweet na ganin haka ta rufa masa baya, jikinsa na wani irin ɓari na azaba ya faɗa cikin Bukkar tare da faɗawa saman wata tabarma kaba daya gani. A hankali ya ɗaga hannunsa da niyyar ya jawo sweet jikinsa, jin babu sweet kusa sai kamar mutun a kusan shi, ya sanya bai jira tsayawa komai ya sanya tattausan hannunsa wanda yake fidda wani irin gumi mai zafi ya jawo wanda kusa dashi jikinsa, Cikin bacci Julde taji an matse ta sosai, kamar za'a rabata gida biyu, a hankali ta motsa domin yin baya, amma riƙon da Abu Maleek yayi mata bana wasa bane, ya matseta sosai a jikinsa, tamkar zai mayar da ita ciki, Yadda jikinsa ke rawa haka nata ya shiga rawa domin tsoro ne ƙarara ya ratsa mata zuciya. Wata lafiyayyiyar ajjiyar zuciya A.m ya sauke yana mai ƙara shigar da Julde jikinsa, a wannan lokacin baya gane fari balle baƙi burinsa kawai ya jisa jikin wani ko zai samu nutsuwa, ga wani sanyi da yake ratsa masa kofofin jikinsa, Jin wani ɗumi na fitowa daga Jikinta ne ya sanya ya ƙara sauke numfashi tare runtsa idanunsa yana taune leɓansa wanda sukai jajirr zai ɓari suke. A hankali ya ƙara sauke wani Numfashi, yana ɗan tura kansa cikin tsakiyar cikinta, ɗumi da kuma taushin fatar ta ya sanya ya ɗan fesar da numfashi, Cikin son samawa kansa nutsuwa daga cikin azabar daya keji ne, ya sanya gaba ɗaya ya mirgina gefe guda, yana mai ƙara sanya dukkan hannayensa guda biyun, Tare da matse ququnta wanda har sai da Julde ta saki wata ƙara tana kwaɓe fuska zata saki kuka, Jin sautin ƙara a kunansa ya sanya a hankali ya ɗan matsa ququn nata, domin gani yake Kamaru daga nan ɗumin jikin nata yake fitowa, shi kan san bai san Wacece ko kuma waye a kusa tashi ba, All what he needs yaji sassauci daga azabar da Barkido ya gana masa, A hankali kuma ɓarin da jikinsa yake ya fara raguwa, yana mai ɗan ƙara shigar da ita faffaɗan ƙirjinsa ganin bata cika ƙirjin nata bane, Ya sanya a hankali ya ƙara tsuke hannayensa domin ya samu yaji ɗumin sosai. A hankali numfashin cikin bakinsa yake fita yana dukan saman fuskarta, wanda ya sanya take sauke ajjiyar zuciya, saboda ƙamshin Spraymintt and Freshmeltz with strowbeery mouth freshnerh data ke shaƙa, ƙamshin da bata taɓa jin irinsa ba, So take tasan wanene amma babu idanun gani, shiru tayi ta zubawa sarautar Allah idanu. Abu Maleek kam a hankali kuma a wahalarce yake fidda wani numfashi mai mai zafin gaske, sai taune leɓansa yake, Cikin ransa banda "Ya Allahu Ya Rahamu" Babu abinda yake ambata, A hankali kuma ya tura tafin hannunsa cikin rigarta tare da manna Tafin hannunsa dake fidda wani gumi a tsakiyar Jikinta, Ajjiyar zuciya Julde taja saboda wani a zababban zafi daya ratsa mata fatar Jikinta, Almost 20minutes Kafin ya fara sauke ajjiyar zuciya numfashi na sauka a hankali, gaba ɗaya jikinsa ya saki cikin nutsuwa kuma yake zamewa daga Jikinta yana mirginawa baya, Sai kwaɓe fuska yake yana tsotsar laɓɓansa wanda sukai jajirr saboda taunesu da yake, a haka baccin wahala ya ɗauke sa. Baya tayi tana ɗan zaro ido waje tare da turo bakinta gaba, A hankali ta miƙe zaune tare da ɗaukan sandar ta, cikin nutsuwar da take tattare da ita, Ta fara lalubar hanya a haka ta samu ta fita daga cikin Bukkar, Still kuma hancinta bai bar jiyo mata ƙamshi da ɗumin bakinsa ba, kwaɓe fuska tayi a fili tace. "Mugunta kawai, wannan ƙamshin sai kace me" Ta ƙare maganar tana murguɗa bakinta, Arɗo da Lamiɗo wajan Barkido suka nufa kafin suzo inda yake ya miƙe tsaye yana kallon Mahaifin sa yace. "Na cinye Shaɗi nike da Julde, dan haka a ɗaura mana aure kawai" Kallonsa Arɗo yayi kafin yayi murmushi yace. "Daka dakesa kaga Hawaye ya fita daga cikin idanunsa? Ko kuma kaga ya motsa daga inda yake bare kayi tunanin zai gudu, Tabbas ka dakesa amma hakan baya nufin kai ne da Julde" Lamiɗo ne ya kalli Barkido kafin yace. "Yadda ka dakesa shima zai ya rama wannan dokan, idan ka shanye bulala talatin ɗin da zai maka kamar yadda ya shanye, to sai a nemi mafita domin duk kun cika Jarumai,idan kuma ka kasa shanye bulalar to tabbatas Wannan baƙon mutumin shike da auran Julde" "Yaushe zai rama dokan nasa da nayi masa? Uhm! Tayaya kuke tunanin wannan zaimin dukan da zanyi kuka, sai dai ayi kukan doki" Barkido ya faɗa yana cije bakinsa domin yasan Abu Maleek bazai taɓa yi masa dukan da zai gigita masa lissafi ba. Arɗo ne ya kalli jama'ar wajan baki ɗaya tare da faɗin. "Kamar yadda kuka sani, idan anyi SHAƊI, ba'a mai da martani sai shekara ta zagayo, amma duba da yadda abun yazo a ba zata babu zato balle tsammani wannan baƙon mutumin ya shiga cikin jerin mutanan da suke son wannan yarinya, Bisa wannan dalilin ya sanya gobe Za'a maida martani idan baƙo ya samu nasara akan Barkido shike da yarinya, idan sunyi kunan doki ma'ana Barkido bai kuka ko ya gudu ba, to sai a bawa yarinya zaɓi ta a cikinsu wanda ya zaɓa shi za'a bata" Gaba ɗaya mutanan Rugar Mahinjo suka haɗe baki wajan faɗin "hakan yayi kyau" A haka taro ya watse wasu nayiwa Barkido fatan nasara domin shi ne nasu, wasu kuma na yiwa Abu Maleek fatan samun nasara, domin sun san cewa Julde ba daɗi ta keji ba a wajan su Arɗo, tsoron kuma da akewa Arɗo ne ya sanya duk matan Rugar suka kasa ɗaukan Julde su riƙe a wajansu. ALAAFIN KANZAF Salimerh ce tsaye da Oumuu-Ayman, tana sauraran abinda take faɗa mata. Ajjiyar zuciya mai ƙarfi ta sauke kafin ta juya taga babu kowa a wajan cikin ƙasa da murya cike kuma da damuwa tace. "Oumuu-Ayman yanzu wa kike tunanin zai bawa King Tunde Muhammad Jalal Garin meriz na ƙuna jiki, wato dalilin daya sanya aka tura Abu Maleek kenan Saboda ansan zai iya gane gaskiya, Innalillahi wa'inna ilaihir Arjun Oumuu-Ayman kullum Dady ƙara kusantar lahira yake, gaba ɗaya sannu a hankali jininsa ya ƙune, mene ya sanya hakan? Mene yasa mutane basu da tsoran Allah ne? Me yasa kowa kansa ya sani?" Ta ƙare maganar tana sakin kuka mai ratsa zuciya, "Know one's care about my father's sick, kina kallo Babu Aremos na Alaafin, Ba bro Shakiru ba Junaid balle babbansu Sharefddeen mene ya sanya hakan ne? Why basu son zama tare damu" Jan numfashi Oumuu-Ayman tayi kafin a hankali ta sanya hannunta, ta kama hannun Salimerh suka nufi sashinta. Suna barin wajan Iyalode dake laɓe ta riƙe haɓa, da sauri kuma ta juya ta nufi sashin Queen Ayoola, Tana zuwa Queen Ayoola ta bata umarnin shiga, Zubewa tayi gabanta tare da faɗin. "Ina miƙo gaisuwa, uwa ga Alaafin ja gaba ga mutanan Kanzaf, Allah ya ƙara maki lafiya mai ɗakin King Tunde Muhammad Jalal" Jinjina kai Queen Ayoola tayi kafin a hankali ta gyara zama, tana mai sauke ƙafafuwan ta ƙasa, idar da sallar ta kenan. "Meke tafe dake?" Ajjiyar zuciya Iyalode taja tare da gyara zama tace. "Abunne babu daɗin ji, ban san me mutane suke so ba" Fashewa tayi da kuka tare share majina kafin tace. "Wai ashe bawan Allan nan duk irin ciwon da yake wai Guba aka bashi a cikin abinci" A gigice Queen Ayoola ta miƙe tsaye tana cewa. "What Guba? Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un, wanne mara tsoran Ubangiji ne wannan" Ta fadi hakan Idanunta na kawo ruwa tashin hankali ya ƙarara ya bayyana a saman fuskarta. Iyalode tana ƙara sakin kuka tace. "Daman ko waye wannan bazai wanye lafiya ba, Fisabilillahi mai ya aikata masu, amma dai wannan mazai ga Annabi ba, yanzu idan muka rasa Garkuwan mu yaya zamuyi, babu wanda zamu samu wanda zai zama tamkar King Tunde Muhammad Jalal sai Uban gina Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal Allah sarki bawan Allah" Wani irin kallo Queen Ayoola ta yiwa Iyalode sai kuma ta ɗauke kanta tana mai tunanin wanda ya sanya Wannan gubar, Taɓe baki Iyalode tayi ganin hakan ya sanya Queen Ayoola tace. "You can leave" Da sauri ta juya tana zuwa waje ta sanya dariya tace "Munafuka nifa ban yarda da wannan matar ba, Shegiyar isa da izza kamar ƴar gidan ƙaruna" Oumuu-Ayman ce riƙe da Hannun Salimerh har suka isa can cikin baban Parlon ta mai kyau da tsari, sosai Parlon ya ƙawatu da kayan zamani. Zaunar da ita tayi kafin ta juya cike da nutsuwa ta nufi wajan wani fridge ta ɗauki ruwa mai sanyi tare da wani glass cup mai kyau, Zama tayi kusa da Salimerh kafin ta tsiyayi ruwan a cup ta bawa Salimerh, Karɓa tayi a sanyaye ta fara sha tana sauke ajjiyar zuciya, Sai da tasha ruwan sosai kafin ta sauke wata wahalalliyar ajjiyar Idanunta cike da hawaye taja ta lumshe, Dole ta ƙara dakewa wajan ganin ta haɗa karatun ta na Criminology justice shi kaɗai zai bata damar tunawa da wanda take zargi asiri, Gashi a yanzu idan tace zatai magana dole ta nemi hujja amma bata da wata hujja ko guda ɗaya a tare da ita. Kallon yadda take sauke ajjiyar zuciya Oumuu-Ayman tayi, hakan ya nuna cewa zafin da zuciyar take mata ya fara sauka, Gyara zama tayi cikin lallashi da kuma kalamai masu daɗi tace. "Look! Salimerh,you got to understand that some people don't come in your life to love you, They come into your life to see you, They don't come to bring to your life, They come to take from you. They don't see you as a person, They see as a opportunity, These are the type of people that don't love you for you, They love you for what they can take from you. They're not loyal to you, They're loyal to the benefits that Come with you, That's why they never show up. No matter how many times you showed up for them, That's why they never offer help, No matter how many times you helped them" Ajjiyar zuciya ta sauke kafin ta ɗauki ruwa itama tasha saboda zuciyarta gab take da karyewa, kafin ta kalli Salimerh wacce tayi shiru tana Kallonta tace. "Kinga kenan, ba kowa ke sonka saboda Allah, maƙiyi yana da saurin ganewa, amma mu maƙiyanmu masu son rusa TUBALIn da aka gina na wannan masarautar, sun zo mana a siffar masoya kuma na jinin mu, kina gane su zai mana tuƙar wahala, dole komai sai anbi a hankali, kuma I'm sure Duk wanda ya aikata hakan zai ƙara ƙoƙarin aikatawa nan gaba, ina roƙan Allah kuma kada ya sake Bashi damar Cutar da kowa dake cikin Alaafin, Everything will be fine by the grace of God kawai keep praying" Oumuu-Ayman ta faɗa tana mai ɗauke idanunta saboda hawayen da suka cika idanunta, Miƙewa Sakine tayi tace. "Bari naje na duba jikin nasa, ƙilan a yau zan nemi prvt jet domin fita tashi wata ƙasar" "Allah ya bada Sa'a ya tsare ya kiyaye" Shine kawai abinda Oumuu-Ayman ta iya faɗa, domin tasan a koda yaushe za'a iya samu King Tunde Muhammad Jalal ya rasa ransa, wannan dalilin ya sanya ko wajansa bata iya zuwa. Kai tsaye Salimerh Sashin King Tunde ta nufa, kanta a ƙasa Idanunta kuma cike da hawaye, Dubawa tayi da Mamaki taga babu duk securities ɗin wajan, dole kawai dalilin barin su wajan, Tana cikin tafiya ne taji an jawo ta, tare toshe mata hanci da Cocaine, tana shaƙar powder kuma Idanunta suka lumshe Jikinta ya saki baki ɗaya, Tana ji baya iya kallo akai sama da ita tare da suma tafiya da ita, a haka taji lokacin da aka shiga mota tare da shigar da ita ciki aka kwantar, gaba ɗaya jijiyoyin Jikinta sun saki, wannan dalilin ya sanya ko yatsarta bata iya motsawa, a haka taji an yiwa motar key tare da yin waje da gudu.... *ABU MALEEK NA KUƊI NE IT'S 500 VIA 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616* *BY* *SARAUTAR MARUBUTA* *_End of book 1_* *_31-32_* Shaɗi day Sassanyan numfashi ya fesar a hankali tare da mirgina idanunsa gefen daya kejin motsin, ganinta yayi tsaye tana ƙoƙarin gyara zanin dake shirin kunce mata. Julde kam gaba ɗaya ta mance cewa tun jiya daya shigo bukkar ta bai fita, hakan ya sanya kai tsaye take gudanar da al'amuran ta ba tare da tunanin yana ciki ba, A hankali ta kama bakin zanin zata gyara cikin rashin sani zanin ya kwashe daga hannunta tare da yin sama. Kwaɓe fuska tayi cike da gajiya da ɗaurin zanin cikin siririyar muryarta mai daɗin saurare wacce take ɗauke kuma da shagwaɓa tace. "Ayyah, yayi min kaɗan ai" Ta faɗa tana sunkuya wa tare da ɗauko zanin ta fara ƙoƙarin ƙara ɗaurawa. Abu Maleek ƙuri yayi mata da gajiyayyun idanunsa masu kaifi, ganin tana ɗaure zanin babu zato babu tsammani kuma ya ga zanin ya ƙwace daga hannunta yayi ƙasa. Zuciyarsa ce ta harba da ƙarfin gaske, lokacin da surar Jikinta ta bayyana, yayinda manyan ma dai-dai-tan hips ɗinta suka sauka a cikin Idanunsa, Da sauri ya runtse idanunsa cikin rashin sani kuma ya ware laɓɓansa tare da furta. "Wayyo Oumuu!!" Ya faɗa yana jan numfashi da sauri ya miƙe tare da ficewa daga cikin Bukkar hannunsa dafe da kansa. Julde a ɗan hargitse ta ƙarasa ɗaure zanin domin yayi mata kaɗan, kasantuwar tsarin halittar Jikinta masu girma ne, Tana da hips so ma sha Allah! Masu faɗi da kuma ɗan tuni, Ga kuma Brest ɗinta a tsastsaye, farare tass dasu, nippy ɗin nan so pink, Kwaɓe fuska tayi tana jinta duk a dame saboda sosai abinda Abu Maleek ya faɗa na "wayyoooo Oumuu" ya ratsa cikin dodon kunanta, Ƙara marai-raice fuska tayi tana turo baki gaba tace. "Aljani kawai" Ta faɗa tana murguɗa bakinta tamkar yana gabanta. Juya tayi tare da sanya hannunta ta riƙe ququnta tana hararar gefe guda tace. "Shine zaka wani zo ka tsaya akai na ko? Ka kalle ni ko? Daman na san kai ne jiya hadda wani shigewa jikina ko?" Ta ƙare y idanunta na kawo ruwa, cikin ƙasa da Murya dai-dai yadda na kusa da ita zaiji tace. "Uhm, amma bakinka ƙamshi, nasan kuma farare ne ko? Dan Allah ko zaka sammin abinda kake sawa bakinka?" Ta ƙare maganar tana ɗan haɗe hannayenta waje guda alamar roƙo, Bata san cewa duk wanda ta kewa surutun ya riga daga fice a ɗakin bai san me take cewa ba, balle yaji roƙon nata. Yana fita ya tsaya cak sabida taron mutanan da suke wajan, gaba ɗaya shi ya ma manta da batun cewa yau zai raba dukan da akai masa, Tsaki yaja danshi baiga amfanin wannan game ɗin ba, domin har yanzu bai san dalilin yin game ɗin ba, Kawai dai salon mugunta da salon cin zalin mutum, ya ƙare zan can a ransa yana cije bakinsa. Arɗo dake tsaye yana jiran fitowar Abu Maleek yayi saurin ƙarasawa inda yake tsaye fuskarsa ɗauke da Murmushi yace. "Gashi zaka tafi har yanzu bamu san sunanka ba?" Ya tamabaya yana mamakin yadda Abu Maleek yake marai-raice fuska tamkar zai sanya kuka, domin har yanzu bulalar da akai masa tana mugun damunsa, sosai dukan ya ratsa jikinsa. Yi yayi tamkar bai ji maganar da Arɗo yayi ba, sai ma ɗauke kansa da yayi can gefe guda, Murmushi kawai Arɗo yayi kafin yace. "Lokaci yayi muje ka fara ga bulalar can" Juyawa yayi gaba ɗaya tare da fuskarta Arɗo domin Mutumin ya fara damun rayuwarsa, ya fara shige masa, bai san takura ko kaɗan gashi yaga mutumin ɗan hayaniya na bala'i. Fesar da numfashi yayi a hankali kuma ya sanya hannunsa tare da ɗurawa a saman goshinsa, ya shiga murza tsakiyar forehead ɗinsa, yana jin yadda kansa yake sarawa, Cikin ɗan ɗaga Murya kaɗan yadda sautin Muryar ba zai damesa ba yace. "Uhm! What i have done to you? Nazo garinku kun bani kulawa ok fine thank you, but please stay away for me, I'm tried! Haaaa, duka kuma kana sane ka bari aka daken ai dan mugunta, Ni kuma banyi na yafe kuje can kuci kanku" Ya ƙare zan can yana dafe ƙirjinsa tare da sauke wata zazzafar iska daga bakinsa, ya shiga sauke ajjiyar zuciya a jajjere, Kallonsa kawai Arɗo yayi ya fahimci cewa haushin dukan ne har yanzu bai sake sa ba, shiyasa yake son huce haushinsa akan sa, Ba tare da damuwa ba Arɗo ya kalli Abu Maleek yace. "Tunda har ka bari aka dake ka, ya zama dole ka rama, rashin ramar kowa yana nufin kai lusari ne, wanda bai cika jarumin Namiji ba, rashin ramar na nufin Tabbas baka amsa sunanka na Namiji sai dai mata maza, kuma zaka bar garin nan ana maka ihu ne, tare da jifan ka, idan ka aminci shikenan sai a raka ka sa jifa da duwatsu" Ya ƙare maganar yana sakin dariya, domin yayi hakan ne domin ya tun zura Abu Maleek, babu shakka kowa haƙƙarsa ta cimma ruwa, Abu Maleek daya ke jin maganar Arɗo kamar Almara, shi za'a ma ihu? "Uhm" kawai yace yana yin gaba domin zuwa cikin inda ake jiransa, tuni kuma jikinsa ya fara rawa. Yana shiga ya gyara tsaiwarsa, tare da lumshe idanunsa, Barkido dake tsaye ya ƙara gyara tsaiwarsa yana mimmiƙa hannunsa, alamar dai shima a shirye yake da karɓar dukan na Abu Maleek, Kallon gefe Abu Maleek yayiwa Barkido yana faɗin "zakaci gidanku, fuska kamar Salad" Lamiɗo ne ya miƙa wa Abu Maleek wata zabgegiyyar bulala sai ƙyalli take, Hannun damansa yasa ya amsa a cikin ransa yake faɗin "Bisimillah Rahmanir Rahim" Ya faɗa yana gyara zaman bulalar a hannunsa, kallon Bulalar yayi sosai, kafin ya ɗaga kansa ya kalli Barkido, nan take kuma yaji wani haushi da baƙin cikin dukan da Barkidon yayi masa, Hakan ya sanya ya ƙara riƙe bulalar sosai, a hankali kuma ya ware bakinsa cikin sarrafa harshe yace. "Ya Rahmanu ya Rahim!" Ya faɗa yana mai shafe bulalar da tafin hannunsa, a hankali kuma ya ɗaga bulalar kafin cikin wani zafin nama ya saukewa Barkido bulalar a tsakiyar bayansa. A gigice Barkido ya ware mitsi mitsi idanunsa tare da kame jikinsa waje guda, domin tashin farko Barkido idanunsa ya raina fata, Bai dawo hayyacinsa ba yaci Abu Maleek ya sake sakar masa wata Bulalar, wacce ya sanya ya furta "Auchhhiii!" Da ɗan ƙarfi saboda tsananin zafin shigar bulalar da yaji ya ratsa masa dukkan wata gaɓa ta jikinsa, Abinka da cikakken namiji, kuma ƙaƙƙarfa, wanda ya saba motsa jikinsa ta hanyar yin gym kala-kala, Uwa uba kuma FOOTBALLER, shiya sanya ya zage dukkan ƙarfinsa yana laftar Barkido da dukkan ƙarfinsa, a ransa yana ambaton sunan Allah, Barkido tuni idanunsa ya fara kawo ruwa, zufa ta wanke masa jikinsa sai tsuma yake, Idanun Abu Maleek ne ya sauka akan wata bulala dake hannun Lamiɗo da sauri yasa hannu ya amsa, ya haɗa hannu da dama, ya shiga Laftar Barkido wanda tuni ya fara kurma Ihu yana yin baya, Sosai Abu Maleek ya gigita sa, ya ruɗa masa jiki da duka ganin babu sarki sai Allah yasa Barkido faɗin. "Wallahi na bar baka ita, na yafe bana sonta ka rabu dani haka" Ina sam A.m baya gane karatun bare yayi masa hadda, duk inda Barkido yayi sai ya bisa ya daka, ganin idan bai yi da gaske ba, sai iya rasa ransa ya sanya ya ɗaga ƙafafuwansa, tare da arta ana ƙare ya nausa cikin jeji kamar yadda Labbo yayi. Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya A.m ya sauke yana jin zuciyarsa wasai, bashi da wata damuwa wacce ta shafi wannan dukan domin sai da yayiwa Barkido duka wajan hamsin, Fesar da numfashi yay yana ɗan cusa hannunsa tare da hargitsa gashin kansa wanda ya kejin yayi masa nauyi sosai, saboda rashin saloon da bai ba. Mutane da yawa sai da suka yi mamakin yadda Abu Maleek ya iya dukan Barkido, Arɗo wani lafiyayyan murmushi ya sauke kafin a hankali yace. "Lamiɗo kirawo min Jon wuro, domin ya zama wakilin Wannan baƙon, kai kuma ka zama wakilin Julde" Jinjina kai Lamiɗo yayi kafin ya miƙe ya nufi bukkar Jon wuro, Babu jimawa suka dawo a tare fuskar Jon wuro ta faɗaɗa da Murmushi. Jalaluldeen can ya nema ƙasan wata bishiyoyi wacce ƙasanta yake ɗauke da yashi mai sanyi ga ruwa na ɗan tsastsafo wa ta ƙasan wajan, Yana zama Sweet tazu ya shige jikinsa, kwaɓe fuska yay yana ɗura haɓarsa a jikin sweet, Kafin cikin ƙasa da murya yace. "I'm tried sweet, ina son gida, i need to hug my Grandma, Oumuu, And my world my everything Dadyna, nayi kewar su sweet" Ya ƙare maganar yana shafa gashin sweet ɗin wanda ya ɗan hargitse, saboda yawon da suka sha. Gyara zama Jon wuro yayi tare da kallon Arɗo yace. "A matsayi na, na Uba a wajan Wannan baƙo, ina nemawa ɗana Auran ƴar ka Hawwa'u (Julde), ina fatan zaku bani wannan aure cikin girma da mutun ci haɗi da karramawa?" Jinjina kai Arɗo yayi yana mai sakin murmushi yace. "Ni kuma a matsayi na, na uba a wajan Hawwa'u, ina mai farin ciki sanar dakai cewa na bawa ɗan ka auranta halak kuma malak" "Allahamdulillah" Lamiɗo ya fara kafin Jon wuro ya ɗauki kuɗi ya bawa Arɗo yasa hannu ya amsa, nan suka shaida auran Hawwa'u Julde, da kuma Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal, akan shaidu wajan mutum goma. Tsakanin Julde da Abu Maleek babu wanda ya san abinda yake faruwa, sai da su Arɗo suka gama komai, sannan Arɗo da Jon wuro suka nufi inda Abu Maleek yake zaune shida sweet yana mata surutu ita kuma sai jela take ɗagawa. Suna zuwa suka nemi waje suka zauna, Jon wuro da yafi shekaru akan Arɗo ya fuskanci Abu Maleek sosai, tare da faɗin. "Yaro na, Allahamdulillah! Kayi na sara akan abokin adawarka, ka shiga neman aure ba tare daka san komai ba, amma cikin ikon Allah gashi ka samu damar samun Yarinyar da ka shiga Shaɗi a kanta" With much surprise Abu Maleek yake binsu da kallo, Shaɗi? Yaushe ya shiga shaɗi? Wacce yarinyar suke magana? Wannan sune tarin tambayoyi da suke danƙare a cikin zuciyarsa, Jon wuro ne ya ƙare zama sosai ya fuskanci Abu Maleek cikin nutsuwa da kuma halin daddako yace. "Tabbas wasan da Arɗo ya faɗa maka ba wasa bane haka kawai, shaɗi ne wanda ake yinsa yayin neman aure, Barkido da Labbo sune suka shiga shiga cikin shaɗin, kafin kai kuma ka shiga daga baya, shigarka kuma ya sanya Labbo fita, gashi kuma kayi nasara duk da cewa baka san, dalilin yin hakan ba, to Allahamdulillah a yanzu haka Hawwa'u ta zama matarka bisa jagoranci mu gaba ɗaya, na zama wakilinka wanda na amsar maka auran a wajan Arɗo na bada Sadaki kuma da hannu na, Julde ta zama Matarka halak malak, kuma a yanzu zaka tafi da ita zuwa ƙasar ku" Wata zabura Abu Maleek yayi, jikinsa na rawa ya shiga nuna Jon wuro da hannu cikin tsantsar ɓacin rai da kuma tarin talaucin abinda sukai masa yace. "What? Aure? Haaaa! Dawa ɗin ni dai? Goodness saboda kun rasa yadda za kuyi da ƙaramar yarinyar ku shine zaku liƙa min ita? Uhm wallahi za kuyi dana sani bana sonta ko ɗaya kamar yadda kuka liƙa min ita haka Nima zan mayar da ita baiwa, daman ai ba ƙaunar ta kuke ba, Wheel Nima haka kunga anyi 50% kenan" Ya faɗa yana sakin wani zazzafan huci daga cikin bakinsa idanunsa ya kaɗa yayi jaa, kana kallonsa zaka fahimci how sad he is, Gaba ɗaya ya birkice gargasa jikinsa duk ta mimmiƙe, Jon wuro kallonsa yayi domin yasan za'a rina, Kuma tun yanzu ya fara tausaya Rayuwar Julde zata shiga hannun wanda baya sonta, amma zamanta a wajan zaifi daɗi fiye da zamanta a wannan rugar, Arɗo kam ko a jikinsa domin shi ko Abu Maleek zai tafi da ita ya yankata ya zubar da gawarta ko a jikinsa, "Zuwa yanzu da Julde amana take a wajan ka, kasan duk wanda yaci amana Shida Ubangijinsa, bazan maka dole ka sota ba saboda so halitta ne, amma ina fatan wata rana ka zame mata garkuwa, bangon da zata jingina taji daɗi, duk abinda ya samu da rayuwarta a yanzu kuma KAI NE SANADI, kayi haƙuri ka zame mata Tubalin da zai gida rayuwarta, ko ba zaka so ta ba, ka kula da rayuwarta" Yakai ƙarshen maganar cikin sigar rarrashi da kuma ban baki, Abu Maleek huci kawai yake saukewa jikinsa duk rawa yake. Da kallo kawai suke binsa ganin yadda naman jikinsa yake rawa, ga yadda jijiyar kansa ta fito sosai, hannunsa ya sanya ya ɗauki Sweet tare da kallonsu yace. "Bazan ce a'a ba, amma duk abinda ya faru kune kuka ja mata, bani da lokaci Ni tafiya zanyi" Ya ƙare maganar cikin ɗacin rai, Arɗo ya miƙe babu jimawa ya dawo tare da Julde, da kuma wani kuttu guda biya ɗaya ya cika masu Kindirmo, ɗaya kuma ruwa ne mai kyau, Bawa Abu Maleek yayi ganin da gaske Tabbas zai iya neman abu a hanya ya sanya ya amsa, ba tare da yace komai ba ya nufi cikin jejin da zai fitar dashi daga cikin garin baki ɗaya, Yana tafe tana biye dashi a hanya jama'ar garin na ɗaga masu hannu, A haka suka fara nausawa cikin jejin ita dai Julde katari sahunsa kawai take bi, Tsayawa yayi tare da juyawa ya ganta can nesa ga yamma nayi shi kuma a yau yake son barin wannan gantalallan garin wanda bai masa amfanin komai ba, Gajeren tsaki yaja da wani irin sauri kuma ya nufi inda take yana zuwa yasa hannunsa yay cilli da sandar haɗe Jikinta tayi waje guda hawaye ya shiga sakko bata, Kafin tayi wani motsi taji ya sanya hannunsa ya ɗauke ta cak tare da sanyata a tsakiyar bayansa kana ya goyata a faffaɗan bayan nasa.... Sai mun haɗu a book 2 Gobe akwai tattaunawa akan book 1 kowa yayi joining na comment section. *Abu Maleek na kuɗi ne, biya 500 domin yin karatu cikin nutsuwa 08119237616* *BY* *SARAUTA* *HADEEYATULLAH* BONUS kuma kuji ɗan abinda ƴan PAID suka gani😆 *LITTAFIN KUƊI NE KI BIYA KI KARANTA HANKALI KWANCE,DUK WACCE TA KARANTA MIN BOOK KYAUTA DA WACCE TA TURO DA WADDA TA GAN SHI A WANI GROUP ITA MA TAYI SHARING IN KUN YI DAIDAI KUN SANI🤷🏻‍♀️ mai son biyan kuɗin karatu sai ta tuntuɓe ni ta WhatsApp* +22795045822 *Page 33-34* Sai da mu sha hira sosai sannan Abbas ya baiwa Haidar biscuit da chocolat da ya sawo mashi,haka kawai naji kamar nayi zamana a can tare da ɗan uwana. Kallona Abbas yayi yace "ko ke ma a mayar da ke boarding ɗin ba ki san je ka ka dawo?"baki na turo na girgiza kaina,stop yayi gun mai gasa masara ya na mai fiddo waya ya kira Alhaji amman sam layin yaƙi shiga. Kuɗi ya miƙa a zuba mashi masarar a leda,miƙo min ɗaya nayi da murna na karɓa na fara ci ina mamakin yadda aka yi su ke sayar da masara kamar wasu Hausawa. Mu na shigowa gida na tsinkayi Raliya zaune kusan flowers ta na sunsunar su,baki na ɗan taɓe haka kawai naji matar ta fita raina sai ma haushinta da ni ke ji. Fita nayi na kama hanyar da za ta sada ni da ƙofar shiga falo yayinda shi kuma Abbas ya zarce gun sanyin idaniyar shi,a Shagwaɓe ta faɗa jikin shi ta na shafar gemun shi "miss You dear"sai da yayi mata kiss a lips sannan "moi aussi tu me manques"masarar da ya sawo mata ya miƙa mata ta karɓa haɗi da komawa ta zauna. Abbas na ƙoƙarin shiga falo appel d'urgence ya shigo mashi,a kiɗime ya nufi mota yayi mata key mai gadi ya buɗe mashi ko da ya hau titi gudu ya kawai ya ke shararawa. Zuwan shi asibiti sai da ya girgiza,aiki suka fara yi mata sai dai abu ya cuttura doli ya fito ya kira number Noor ta Niger sai da ta kusa tsinkewa ya ɗaga bai bashi damar yin magana ya shiga ce mashi "urgence dan Allah in akwai jirgi mai zuwa ka dawo Innalillahi wa'inna iley raji'un Noor marâtre ce...."sai kuma ya kasa ƙarasawa saboda kuka a doli ya yanke kiran. Ana shirin kiran sallah jirgin su Noor ya sauka ,direct asibitin ya wuce shi ma sai da ya girgiza yadda ya ga lokaci ɗaya yadda marâtre (uwar rainon su Abbas a gidan marayu)ta koma lokaci guda rabin fuskarta ya yashe yayinda ƙashin ƙafarta ya tsage zafin ciwon kuma ya so taɓa zuciyarta. Cike da ƙwarewa Noor ya shiga yi mata aiki yayinda a doli aka canzawa fuskarta fasali,naman kanta kuma da ya fita a cinyar ta aka yanka aka yi ma dashe. Ƙarfe biyun dare har da wasu mintinan sannan aka kammala yi mata aiki duka,cike da gajiya Noor ya shiga ɗakin da aka kwantar da Abbas tausayin abokin na shi ne ya ɗarsa ma shi doli ne ya girgiza domin marâtre tamkar uwa ta ke gare su tun tasowar su ba su san kowa ba sai ita. Wanka yayi a nan cikin asibitin sannan ya samu tea ya sha,zugum yayi ya na tunanin Tirday irin borin da ta hau a kan zai tawo haka kawai yaji kukanta ya tsaya masa rai. Ƙoƙarin hakiceta ya ke amman ina tayi katutu cikin zuciyar shi da kwanyar shi, da wannan tunanin barci ya ɗauke shi. Washegari bayan ya dawo daga sallah asuba ya shiga ya duba Abbas ,jikin nashi kuwa yayi garas dama fargaba ce ta haifar mashi da ciwon. Har ɗakin da aka kwantar da marâtre Noor ya kai shi,sharrr sai hawaye ganin yadda duk rabin jikinta ya ke naɗe da bandeji. Ko da suka fito kallon shi Noor yayi yace "please kar ku bari Raliya ta san da haka saboda cikin jikinta"kai Abbas ɗin ya girgiza yace "in shaa Allah ba zan sanar da ita ba kuma zan gayawa abokanan ta kar su sanar da ita" Wuraren tara na safe asibiti ta cika da marayu wai sun zo ganin marâtre ,haƙuri Abbas ya fara basu sannan ya kwantar masu da hankali,sauran marâtres ɗin ne kawai aka bari suka shiga su ma ta glass ne suka hangeta na'ura sai aiki ta ke a jikinta doli suka zubar da ƙwalla. Abbas kuwa ya na zuwa gida ya tarar da Raliya na sharɓar barci a falo yayinda Hadeeyatullah ke kitchen ta na girki, murmurshi yayi lokacin da ya leƙa ya ga ta dafe ƙugu ta na kallon yadda wanke ke tsuuu cikin mai. Jin kamar mutum a kaina yasa na waigo, murmurshi nayi tare da yi mashi alama da ya shigo ya gani.Ƙarasawa yayi wanken da cikin mai na nuna mashi wani ƙato nayi mashi alama da shi ne sai wani ɗan matashi na mashi alama da falo wato Raliya ce sai wasu ƴan ƙanana kusan biyar na taɓa cikina haɗi da nuna falo alamun yaran da Raliya za ta haifa ne. Dariya yayi jin shirme na,sai yace min "to ke ki na ina?"shiru nayi can sai na maƙe kafaɗa na girgiza mashi kai dungure ni yayi da goshi yace "to ke yara dozin za ki haifa min"cike da Shagwaɓa na shiga bubuga ƙafafu shi kuma ya na dariyaya ta. ***Bayan wata biyu Sosai jikin marâtre yayi sauƙi sai dai har yanzu ba'a cire bandejen ba,a lokacin kuma tuni Raliya ta sani dan dubiya mu ka tai. Yunwa ni ke ji amman sam Abbas ya hana ni cin abinci kuma ban san dalili ba,baki kawai ni ke turowa shi kuma ya zuba min ido ya na kallo. Mu na nan zaune Raliya ta fito ita ma cikin shirinta,mota mu ka nufa ga mamakina sai na ga Raliya ta shiga seat ɗin baya ni kuwa na shige gaba. Ba mu zarce ko ina ba sai asibitin su,a cikin harabar asibitin na tsinkayi Dr Noor ya na saffa da marwa ya kasa zama ya kasa tsaye sai zagaye ya ke. Tsayuwar motar mu ne ya sa shi yin tsaye cak ya ƙurawa Hadeeyatullah ido,wani irin tausayinta ya ke ji tun ɗaga ƙasan zuciyar shi. Fuska Abbas ya tamke dan ya san dama za'a rina wai an saci zanen mahaukaciya,bai baiwa Noor damar tambaya ba gaisuwar da Raliya ta yiwa Noor ƙememe ya ƙi amsawa sai ni da ya kafe da ido. Ciki mu ka shiga,gabana ne ya shiga bugawa da ƙarfi ganin Abbas ya fara cire min kaya yayinda Raliya ke gefe tayi zir haihuwar uwa ta ko pant babu a jikinta. Ina ji ina gani Abbas ya cire min kaya,wani ƙyalle ya luluɓa min haka ma Raliya. Wani ɗan matashin saurayi ya shigo ina kallo lokacin da ya yiwa Raliya allura da ƙashin baya,cikin kunne na Abbas ya raɗa min "ki kwantar da hankalin ki riga-kafi ne za'a yi maku yanzu zan maida ku gida kin ji ko?"kai na ɗaga dan har ga Allah maganar shi ta samu karɓuwa dan ba ƙaramin kwantawa hankalina yayi ba. Ya na gama yi min allurar Abbas ya kwantar da ni sai a lokacin Noor ya shigo, dishidishi na fara gani ina jin lokacin da Noor ke cewa Raliya ta ɗaga hannunta ita kuma ta na cewa ta kasa ba ta iyawa to fah shikenan ban ƙara sanin abinda ke faruwa ba saboda barci mai kama da mutuwar da ya ɗauke ni. Cikin ƙwarewa Noor ya fasa cikin Raliya daidai marar ta ya ciro baby ɗan wata uku da ƴan kwanaki tare da ɗaukar sa ya dasa shi cikin marar *HADEEYATULLAH*😭 Cikin mintinan da ba su wuce sha biyar ba aka gama komi tare da ɗinke cikin aka naɗe shi da bandeji,ɗankin hutu duk aka kai su. Noor ya dubi Abbas yace "yanzu hakan da kukayi kun yi adalci ne?ta yaya yarinya ƙarama za ta iya ɗaukar cikin da ba nata ba?"shiru Abbas yayi bai ce komi ba Allah na gani wannan ce kawai hanyar da zai sa su ma su ga ɗan cikin su. Ko kafin Sallah azahar Raliya ta farka dan allurar da aka yi mata ba ta mutuwar jiki ba ce duka, Hadeeyatullah kuwa sai washegari. Yunƙurawa nayi in tashi sai dai mi?azaba naji ga cikina doli na koma na kwanta ina hawaye nurs ce ta fita sai ga ta sun dawo ita da Abbas .... *_35-36_* Wani mutumi daya kafa bakinsa a hannun Julde, bayan ya finciki naman hannunta ne kuma ya kafa bakinsa ya shiga zuƙar jinin dake zuba ta jikin wajan daya cire naman wajan. Zuciyar A.m ce ta buga da ƙarfi tare da wani irin harbawar daya sanya shi sanya hannunsa ya dafe tsakiyar goshinsa, tashin hankali ƙarara ya bayyana a saman fuskarsa. "Innalillahi wa'inna ilaihir Arjun!" Shine kawa abinda yake fita daga ƙasan zuciyarsa tare da fitowa ta cikin bakinsa, yayinda wata ƙyakƙyawan zufa ta shiga yanko masa, jijiyoyin kansa suka shiga Miƙewa. A hankali ya dinga jaa da baya, sai sauke Ajjiyar zuciya ya kamar wanda yayi tsere, bai taɓa ganin mutanan da suke cin naman mutum ko susha jinin mutum ƙarara a zahiri ra'ayin aini ba, sai yau, wanne kalar abu ne haka? Mene Amfanin shan jinin mutum? Waye wannan ɗin? Sune abubuwan da yake ta tunani a ransa amma babu amsa. Wata kalar zabura yayi saboda tunawa da mutanan Birnin Bera, ƙara mai da idanunsa yayi kan mutumin daya dage yana shan jinin Julde, ba wasu sutturar arziƙi ne a jikinsa ba, sai wani jan bante daya sanya ya rufe al'aurar jikinsa, yayinda jikinsa yake baƙiƙirin. A hankali ya juya ya shiga duba wajan, ga mamakin sa sai yaga babu kowa na dangane da mutanan Birnin Bera sai wannan mutumin hakan ya tabbatar masa cewa ƙwace wa yayi daga cikin Birnin Bera ya fasu jikin gari!. Julde dake fidda wani kalar numfashi bakinta ya shiga fidda wata kalar Kumfa, mai yauƙi ga kuma yadda Jikinta ke ɓari kamar wacce take jijjiga, azabar data keji a cikin jijiyoyin dake Jikinta wacce jini ke gudana a cikinsu ɓata Lokaci ne, zuwa yanzu kam gaba ɗaya tunaninta ya fara sauyawa yayinda hancinta ya fara ɗauko mata wani kalar ƙamshi wanda bata taɓa jin maka mancin sa ba. A sannu a hankali kuma ƙamshin data keji ya fara juyewa yana dawowa ƙarnin jini, da sauri kuma ta zabura tana ɗan buɗe bakinta yayinda ta ware idanunta akan A.m dake tsaye dukkan jikinsa yana ɓari tamkar wanda ake buga masa gangi. Kwaɓe fuska yayi tare da marai-raice wa, ya ɗan langwaɓar da kansa gefe guda, saboda wani Irin kallo da yaga Julde ta nayi masa, wanda a zahiri shike Ganin hakan amma sam bata ganin komai kawai Ubangiji ne ya nufe ta da kallon saitin da yake tsaye. Shiru Julde tayi saboda wani irin baƙon yanayi daya fara shigarta, yayinda gaba ɗaya ta kasa fahimtar komai, sosai taji zuciyarta na buƙatar wani abu, yayinda hancinta ke jiyo mata ƙamshin wani abu, wanda yake gigita mata lissafi, A hankali kuma jijiyoyin jikinta suka fara saki, yayinda dukkan wani kuzarinta ta neme sa ta rasa, wani kalar numfashi take fesar wa yayinda take jan numfashi kuma da ƙyar. A gigice Mutumin kuma ya cire bakinsa daga hannun Julde, yana wani irin gurnani, gaba ɗaya bakinsa ɗigar da jini yake, Yana layi kuma ya janye jikinsa zuwa baya tare da Miƙewa tsaye, juyawar kuma da zaiyi ne idanunsa ya sauka akan Abu Maleek dake tsaye ya sunkuyar da kansa zuwa ƙasa. Hangame bakinsa Mutumin yayi wanda zai iya bashi sunan (Arnan daji). Kai tsaye kuma yana tan gaɗi da wata iriyar tafiya mai kama data ƴan shaye-shaye, Gaba ɗaya bashi da kuzari saboda ya sha jini yayi bankas. A.m kowa tuni jikinsa ya fara rawa, jijiyoyin kansa sun fito sunyi raɗa raɗa, yayinda gargasar jikinsa ta shiga mimmiƙewa, yana jin kansa na wani irin harba masa tamkar zai tsage gida biyu. A hankali mutumin yake nufar A.m yana tafe yana buɗe bakinsa, alamar a wannan karan jinin Abu Maleek yake nema, kai tsaye kuma yana zuwa ya fara ƙoƙarin kaiwa A.m cafka. Karyar da wuya Abu Maleek yayi kafin ya ɗan buɗe bakinsa Murya can ƙasa bata fita sosai yace. "O'ohhhh" A dai-dai lokacin ne kuma Mutumin ya ƙara buɗe bakinsa tare da kusanto A.m kafin ya ida sauke bakinsa a damtsan A.m, Tuni Abu Maleek yayi ƙasa tare da ɗaukan wani ƙaton Dutse ya miƙe a hanzarce kai tsaye kuma ya sauke dotsen akan Mutumin, Nan take ya tsulale a wajan jini na zuba ta tsakiyar kansa, A hankali shima Abu Maleek ya sulale a wajan, wanda tuni ya manta da shiga ɗaya duniyar tasa, hakan yasa gaba ɗaya yaga samaniya na juya masa, Yana ganin taurari na sakkowa zuwa dab da idanunsa, Idanunsa a shiga Lumshe yayinda fatar jikinsa ta ɗauki rawa sanadiyyar rawar da naman jikinsa yake, Cikin rashin makama da kuma rashin sanin abinyi ya sanya tafin hannunsa dake fidda wani gumi ya manna a tsakiyar goshinsa, wanda ya kejin kamar zai rabe masa gida biyu, kunnuwansa kowa wani irin numfashi yake jiyowa wanda ya kasa tantance wanne kalar numfashi ne wannan ɗin. Ƙara cure jikinsa waje guda yayi tare fesar da numfashi, ya shiga taune leɓansa, yana jin wata azaba na fincikar jijiyar kansa, kafin a hankali ya fara saki wani sound mai kama da gurnani, gaba ɗaya jikinsa ɓari yake, sanyi da kuma iskar wajan haɗi da haraɓar dake kwance a wajan bai hana, Wata wahalalliyar zufa keto masa ba, sosai ya keji samun kansa a cikin a zaba muddin juyewar tunaninsa ya tashi. Zuro sweet tayi da idanunta, yayinda ta rakuɓe waje guda. 1hour left Ya shiga sauke wani Numfashin wahala yana ɗan jujjuya kansa, dake sara Masa, duk da cewa yaji ciwon yayi ƙasa, amma hakan bai yana yaji kansa yayi masa nauyi sosai ba. Bakinsa ɗauke kuma da salati ya shiga buɗe narkakkun gajiyayyun idanunsa, wanda sukai masa nauyi, kafin a hankali ya yunƙura ya miƙe tsaye baki ɗaya, Sweet dake gefe na ganin hakan ta fara tsalle tana kaɗa jela, a sanyaye fuska a narke ya kalli sweet suna haɗa idanu ya kwaɓe mata fuska, irin I'm tired ɗin nan, a hankali ya sunkuya zai ɗauki sweet domin suci gaba da tafiya domin Allah yana kallo ya mance da batun Julde, baya Sweet tayi tare da juyawa ta kalli Inda Julde ke yashe, slowly ya juya idanunsa zuwa ga direction ɗin da Sweet take kallo. Idanunsa ne suka sauka akan Julde wacce take kwace, farar fuskarta ya tsorawa idanu ganin yadda ta ƙara wani mugun haske, tai fari fatt da ita, Langwaɓar da kansa gefe guda yayi yana ya mutsa fuska tare da marai-raice wa baki ɗaya kafin ya juya ya kalli sweet yace. "Kin gani ko? I can't Sweet ni bazan iya ba gaskiya aita wahalar da mutum, ko uban me take a kwance kuma ohhhhoo??" Ya ƙare maganar yana ƙara mirgina kansa gefe guda, tare da ƙoƙarin juyawa, cak kuma ya tsaya, saboda kansa da yaji ya sara take kuma ya fara tuna abinda ya faru, cikin sauri ya juya kanta tare da cilla idanunsa akan Julde wacce take fidda numfashin wahala, "Yasubuhanallah!" Shine abinda ya zo bakinsa, Shikenan ta harbu yaya zai yi kenan? Anya bazai barta a nan ba, tunda daman neman kai yake da ita? Wata zuciyar kuma tace. "A'a Jalaluldeen, wannan dukkan haƙƙin ta yana wuyanka, kula da lafiyarta, cinta, shanta, sutturar ta, Wheel ba ita tace tana sonka ba, Sanda za'ai auran itama bata sani ba a yanzu dukkan abinda ya sameta you're the reason behind, dan haka ya zama dole ka kula da ita, domin ita ɗin KYAUTAR ALLAH ce, KYAUTA CE DAGA ALLAH kare ranta kuma na nufin kare rayuka da dama wanda suke gab da salwanta" Zuciyar ta ƙare maganar tana harba masa, tare da ƙara bashi umarnin zuwa ya taimake ta. Kwaɓe fuska yay yana jan tsaki kafin ya kalli sweet yace. "Sweet naje? I'm scared kada ta cijan na zama maye" Karkaɗa jela sweet tayi, kafin tayi gaba zuwa wajan Julde taɓe baki Abu Maleek yayi yace. "Uhm! Allah za muyi faɗa sweet, i don't know why kike son Fulani girl ɗin nan" Ya ƙare maganar yana riƙe ququnsa da dukkan hannayensa, kafin kuma walking slowly ya marawa sweet ɗin baya, yana zuwa ya durƙosa dai-dai kanta ya kallo ƙyakkyawar fuskarta mai kyau wacce ta kasance zagayayyiya (Oval shape). Wani irin fisgar numfashi Julde taja lokacin taji ƙamshin mutum kusa da ita, a hankali kuma Jikinta ya fara rawa ta shiga ƙoƙarin tashi zaune tana buɗe baki, Zare ido A.m yayi a ransa yake faɗin "Mayya!!" Zanyi maganinki yasin,ji yadda take buɗe mitsitsin baki ko small yatsana bai shiga" Ya ƙare maganar yana sanya duguwar yatsarsa ya dungure mata kai. Julde bata san mene yake ba, burinta kawai ta samu abinda hancinta yake jiyo masa ƙamshin sa,gane abinda take so ne yasa ya ɗan saki Murmushi ƙiri-ƙiri an mayar da ita mayyar ƙarfi da yaji. Idanunsa ya juya kaɗan cikin Sa'a idanunsa ya sauka akan wani yadi, kafin yayi magana sweet ta ɗauko yadin da bakinta ta kawo masa, kanta ya shafa cikin ƙaunar magen tasa yace. "Love You!" Zama yayi sosai yana mai ya tsuna fuska shi gaba ɗaya tsantsamin Julde yake, bisa dole ya tattausan hannunsa ya ɗan jawota gefensa tare da ɗura kanta a cinya, idanunsa kuma ya mayar wajan ciwon ganin yadda yake zubar da jini, wani irin zabura Julde tayi tayo kan Abu Maleek duk da bata gani, unexpected abun ya zuwa A.m hakan yasa yayi baya tare da faɗuwa Julde kuma tabi jikinsa ta kwanta tana buɗe baki tare da neman inda zata ciza, ganin hakan yasa Abu Maleek neman yadda zai ƙwaci kansa dan muddin ya bari ta cijesa ya gama aiki, hannunsa ya buɗe baki kasancewar mai faffaɗan ƙirji yasa gaba ɗaya ta rufta cikin ƙirjin nata, da sauri kuma ya sanya hannayensa yayi mata rumfa dasu, Kokawa suka fara inda take ƙoƙarin ganin ta kama hannunsa yayinda yake sun ganin ya riƙe fuskarta baki ɗaya, shi Abin dry ya basa, Ganin kuma tana ɓata masa Lokaci ne yasa ya ɗan haɗe fuska sosai tare dasa hannunsa a saman karan hancinta ya ja, Wata ƙara ta saki saboda zafin da taji sai kuma ta kwaɓe fuska ba tare kuma da tace komai ba kamar wacce aka bawa umarnin tayi ƙasa da kanta zuwa ƙirjinsa, tare da sauke ajjiyar zuciya, Tana mai ƙara mannewa a jikin nasa ba tare kuma data kai masa cizon ba. Lumshe idanunsa yayi sosai yana jin yadda take saukar masa da gajiya, kafin kuma Ya ɗauki yadin ya shiga naɗe mata baki dashi, yana gamawa ya sauke numfashi tare faɗin. "Ya Allahu Ya Rahamu" Kana ya miƙe tsaye da ita a jikinsa tare da ɗan taɓe baki yana faɗin. "Kawai aita wahalar dani, yarinya wallahi sai na rama, ƙwaffff" Ya faɗa yana jan ƙwafa, kana ya cilla ta bayansa ya ɗauki sweet a hannunsa, Ko takan nono da ruwan bai bi ba, ya kama hanya tare da suma tafiya, yayinda kuma Julde tai lubb a bayansa tana sauke ajjiyar zuciya da ƙarfi. Yau ta kasance ranar juma'a, ranar da dukkan wanda yake Kanzaf bazai taɓa mancewa da ita ba, ranar data shiga tarin daga cikin ranakun tarihi, ranar da mutanan Kanzaf da mutanan da suke cikin Alaafi suka shiga cikin tashin hankali, tashin hankali mara fasaltuwa, ranar da Kanzaf ta zama kamar wani sansani na maƙabarta saboda Shiru da garin yayi baka jin motsin komai, Hatta tsuntsayen da suke shawagi kullum daga Cikin bishiyoyin Alaafin zuwa bishiyoyin Kanzaf yau babu su, Sai wata dadɗar iska mai daɗi da kuma ratsa zuciya dake tashi, cikin ƙaramin lokaci kuma garin yayi duhu saboda tasuwar hadari daya haɗa da wata gagarumar iska mai ƙarfi. Oumuu-Ayman ce tafe ita da Salimerh sun sanya Mai Babban ɗaki a tsakiya wacce Idanunta yayi jajurr, ga wani irin rawa da Jikinta yake, a haka suka nufi sashin King Tunde suna zuwa suka samu Queen Ayoola a kusa dashi riƙe da hannunsa sai kuka take, gefe guda kuma Otun da Agba Akin ne zaune suna masara addu'a tare dayi masa fifirta, Daga can gefe guda sautin kukan Bola ne tashi a hankali, Zama Mai Babban ɗaki tayi tare da kallon ɗan nata, a hankali ta sanya dai-dai kunansa ta shiga karanta masa addu'a, ta nayi tana kalmar shadda, Jin yadda Mai Babban ɗaki take nanata Kalmar Shahada ne ya sanya Salimerh gigice wa, tare da sanya kuka tana faɗin. "Innalillahi wa'inna ilaihir Arjun, Dad!! Dad!!" Ganin yadda Salimerh ta gigice take neman ruɗa MALEEK dake kusa da King Tunde Muhammad Jalal daya riƙe hannunsa sosai yana jin tamkar Zakinsa ne kusa dashi, Ya sanya Oumuu-Ayman ta riƙe Salimerh tare da rungome ta sosai, tana faɗin. "Just pray for him, ita yake buƙata Salimerh" Kuka Salimerh tasa tana rungome Oumuu-Ayman tare da faɗin. "Oumuu!! Oumuu Dad!! I'm going to lose my Dad Oumuu, Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un" Sosai Oumuu-Ayman ta rungome Salimerh a jikinta, ganin tana neman ficewa daga cikin hayyacinta. "In sha Allah, noting will happen to him sai abinda Ubangiji ya tsara Salimerh, just pray kiyi masa addu'a" Ta ƙare maganar tana juyar da idanunta saboda hawayen daya cika mata idanu, Da sauri Salimerh ta miƙe tana faɗin "Oumuu Zaki?? Shakiru, Sharefddeen, babu kowa Oumuu yaya za mu yi?" Sai kuma ta juya da sauri ko ganin gabanta ba tayi yana fita, taci karo da Junaid tana ganin ta nufi inda yake, runtse idanunsa yayi saboda wani mugun mugun! Tausayinta da yaji, tana zuwa ta faɗa jikinsa tare da riƙesa sosai tana faɗin. "Junaid, My Dad! Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un zan rasa farin ciki na Junaid yaya zanyi? Yaya Zaki zaiji idan ya dawo ya samu babu Dad? Wayyoooo Allah, Ubangiji ya dube mu, ka kawo mana sauƙi akan abinda yake shirin samu mun ba, Ubangiji ka dubi idanun mu ka tausaya mana ka barmu da mahaifin mu, shine jin daɗin mu, shine farin cikin mu, shine garkuwan mutanan Kanzaf, La'ilahaillahu Muhammadur Rasulullah S.A.W" Ta ƙare maganar tana sakin kuka sosai, tare da riƙe Junaid, idanun Junaid yayi jaa sosai, a hankali ya sa hannunsa ya rungome ta a jikinsa yana so da ƙaunar ta na ƙara nunkuwa a zucyarsa, ga kuma wani tausayinta daya gama mamaye zucyarsa, a hankali ya shiga bubbuga bayanta tare da faɗin. "It's okay My princess, In sha Allah Dad zai miƙe zaici gaba da zama damu, Kiyi masa addu'a please wifyna" Ya ƙare maganar yana ɗan bubbuga bayanta, kafin ya janye ta daga Jikinsa, yana kama hannunta tsayawa tayi tana girgiza masa kai alamar ba zata shiga ciki ba. Girgiza kai kawai yayi kana ya shiga ciki, yana barin wajan Salimerh ta nufi Part ɗin ta, tana zuwa ta samu wayarta na ringing da sauri tai answering daga cikin wayar akace. "We are on our way Ranki ya daɗe?" Wasu zafafan hawaye ne suka sakkowa Salimerh kafin tace. "Ina Zaki na?" Daga cikin wayar akace "we're all together Maaahh!" Jinjina kai tayi cikin tsananin farin ciki da kuma jin daɗin Dawowar JULALUDEEN TUNDE MUHAMMAD JALAL, kafin tace. "Ka shigo ta ƙofar baya" Daga cikin wayar aka amsa mata da "In sha Allah" kashe wayar tayi a sanyaye kuma tace "Allahamdulillah" Oumuu-Ayman ce tsaye da Salimerh suna nan tsaye kuma suka hango motar na shigowa ta can ƙofar baya, wata Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya Oumuu-Ayman ta sauke, yayinda wata nutsuwa ta sauka a zcyarta, tun bayan tafiyarsa bata da wata nutsuwa kullum cikin damuwa take, A hankali motar take tafiya harta iso inda suke Oumuu-Ayman suke, a hankali kuma Oumuu-Ayman ta nufi back seat tare da sanya hannunta ta buɗe motar, Idanunsa dake lumshe ya ware a hankali tare da sauke su akan Oumuu, tashin hankali daya a cikin ƙwayar idanun ta ya sanya ya tsorawa mata narkakkun idanunsa, Zame idanun ta tayi daga cikin idanunsa saboda kallon da taga yana bata, a hankali kuma idanun ta ya sauka akan Julde wacce take kwance bakinta a ɗaure tana bacci juyawa tayi ta kalli Salimerh tace. "Shiga ciki ina zuwa" Tayi hakan ne kuma saboda bata son Kowa yaga Julde, hannunta ta miƙa wa Jalaluddeen alamar ya kama, Ƙara ware idanunsa yayi a kanta kamar bazai magana ba dai kuma yace. "Dad????" Ya tambaya kai tsaye domin shine kawai ya faɗu masa, musamman yadda yaji ko'ina shiru hakan yasa jikinsa yayi sanyi, Girgiza Kai tayi tace "Yana ciki, Zaki baƙuwa mukai?" ta ƙare maganar tana ƙara kallon Julde wacce taji nan take so da ƙaunar ta ya shiga zuciyarta, taɓe baki yayi tare fitowa daga cikin motar, yana fitowa daga motar sweet ta diro ita ba, ta shiga tsallan murna, har yayi gaba sai kuma ya tsaya tare dayin baya, Cikin motar ya koma ya jawo Julde fuskarsa a ɗaure kuma ya ɗauki Julde a hannayensa kamar Jajiriya, Kallonsa kawai Oumuu tayi tasan Abu Maleek bazai taɓa aikata abinda ba shike nan ba, hakan yasa bata zarginsa ko kaɗan, Bayansa tafi kai tsaye kuma ya nufi wajan prvt bedroom yana zuwa ya cilla Julde ciki wacce tayi ɗan ƙara sai kuma taci gaba da bacci abinta, Oumuu-Ayman dake bayansa sanin halinsa yasa tai masa shiru, tsayawa yayi tare da sanyawa Ƙofar passward, kana fuskarsa babu walwala ya kalli Oumuu-Ayman yace. "Where's my Dad?? Ina Daddyna Oumuu??" Idanunta ya kawo ruwa ganin haka yasa a gigice Abu Maleek yayi waje ta cikin ƙofar cikin family side ɗin ɗasu, kai tsaye kuma ya nufi Sashin King Tunde Muhammad Jalal, babu wanda bai mamakin dawowar Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal a wannan lokacin ba, yana zuwa ya amshi King Tunde Muhammad Jalal a hannun Mai Babban ɗaki tare da rungomesa, jikinsa na rawa tace. "Dad! Dad!! Dad!!! Open your eyes please Daddy!!!!!!" Ya faɗa yana Rungome Mahaifin nasa, wata ƙaƙƙarfar ajjiyar zuciya King Tunde ya sauke lokacin da yaji ɗumin jikin Zakin nasa, tare dajin sautin Muryar sa, bisa mamaki a kaga King Tunde na motsawa tare buɗe idanunsa ya riƙe hannun, Jalaluldeen ganin yadda bakinsa ke rawa yasa Abu Maleek sunkuyawa, ya ɗauka wata magana zai faɗa sai yaji yace. "Allah yayi maka albarka, Allah yayi riƙo da hannayenka, Jalaluldeen ga Khaleluddeen nan, ga Zubaida nan, Oumuu-Ayman zata faɗa maka komai, zan tafi ciki farin ciki da kuma salama a Zuciyata, Zakina ka kula da kanka dan Allah ka sani ka girma ka daina wannan shagwaɓar, ka zauna cikin Kanzaf ka maye gurbina a Cikin Alaafi, kada ka yarda da kowa face Oumuu-Ayman, Mai Babban ɗaki Sai Zubaida, ko ƴan uwanka maza kada ka amince masu, akwai wani haske da zaizu a duk sanda ka kusance sa, za kaji faɗuwar gaba kada kaji tsoro wannan shi ne mahaɗin Wanda zai zame maka ɗan uwa wajan gudanar da Mulkin Kanzaf, Allah yayi maka albarka Zakina, Ka faɗawa Maminka ta na tafi cike da so da kuma kewarta a cikin zuciyata, kada ka Amincewa kowa Jalaluldeen kada ka yarda da kow......" Wani irin tsayawa numfashin sa yayi wanda ya tilasta masa tsayawa da maganarsa, duk abinda yake faɗa babu wanda ya keji sai Abu Maleek, wani Daimond ring King Tunde Muhammad Jalal ya bawa Abu Maleek kafin yace. "Duk yarinyar daka sanyawa wannan ring ɗin yayi mata dai-dai to itace farin cikin ka, itace mahaɗin rayuwarka kada ka sake ka wulaƙanta ta" Tsayawa yay da maganar da ƙarfi kuma yace "La'ilahaillahu Muhammadur Rasulullah S.A.W" Cak Numfashinsa ya tsaya, haka ma bugun zcyarsa ya tsaya da aiki, yayinda jikinsa gaba ɗaya ya saki a jikin Abu Maleek, Salati Gaba ɗaya suka sanya, Kafin wasu daga ciki suka sanya kuka, Shikenan lokaci yayi tashin hankali sun gashi, gaba ɗaya Alaafi ta hargitse banda ihu da yarda zani babu abinda mutane suke, Garin Benin ya ɗauki sautin tamburan gidan sarautar wanda yake shaidawa mutane Tabbas Sarki kuma Mai Martaba, King Tunde Muhammad Jalal ya rasu! Nan da nan aka shiga sanarwar gidan t.v da kuma Redio kafin Yamma tuni Garin Benin ya ɗauki tururuwar jama'a, Sarkin Kano, sarkin Katsina, manyan sarakuna shugaban ƙasa, da gwamnoni suka dira A Benin. Yayinda kusan a tare jirgin Adams dana Shakiru, Sharefddeen sukai saukar ungulo, Jalaluldeen kam yanayin daya shiga ba'a magana gaba ɗaya ya gigice bai taɓa ganin mutuwa haka ba, yau gashi mahaifin nasa ne ya rasu a saman cinyoyinsa, banda sakin ajjiyar zuciya babu abinda yake. Sai washe gari da safe akai jana'izar King Tunde Muhammad Jalal jana'izar data tara mayan mutane ƙososhin ƙasa, da manyan malamai. Abu Maleek na kwance a saman Royal bed ɗin sa sai Ajjiyar zuciya yake saukewa, tun jiya daya sanya mahaifinsa a gidansa na ƙarshe ya dawo part ɗinsa bai ƙara fitowa ba, ko ruwa bai sanyawa cikinsa, yana tunani abubuwa da yawa Mahaifinsa ya tafi ya bar shi da nauyi masu yawa nauyin da baya jin zai iya saukewa, baya jin zai iya zama Sarkin Benin ba zai iya da wannan tashin hankalin ba sam. Juyawa yayi gaba ɗaya baya jin daɗi duniyar, sosai yake neman mai rashinsa, da sauri kuma ya buɗe idanunsa saboda da tunawa da Julde yayi. "You see ba?? Abinda nake gudu kenan yanzu idan ta mutu sai a ɗura laifin a kai na" Ya ƙare maganar kallon sweet kafin ya miƙe tsaye kai tsaye kuma prvt bedroom ɗin daya sanyata ciki ya nufa, passward ɗin jikin ƙofar ya saka, kafin a hankali ya shiga yana rufe ƙofar, yana shiga ya fara jin ƙarar buge bugen da take a hankali ya buɗe sanyayyun gajiyayyun idanunsa kafin ya sauke a kanta, tana kwance saman lallausan carpet sai bige bige take saboda azabar data keji ga kuma maitar daya tasu mata. Lumshe idanunsa yayi yace. "Ya Allah!" Ya faɗa yana sauke wata wahalalliyar ajjiyar zuciya ganin zata jima kanta ciwo ne ya sanya ya nufi inda take tare da durƙosa wa dai-dai inda take ya sanya tattausan hannunsa ya ɗaga ta cak ya dire saman bed ɗin, kafin ya zauna a gefen ta, cikin rashin Sa'a kuma ɗaurin dake bakinta ya zame, Da wani irin sauri ta hantsila saman cinyar Abu Maleek kai tsaye kuma bakinta ya sauka a saman ƙirjin ta, da sauri ta buɗe bakinta zata sakar masa cizo wata tsawa Abu Maleek ya sakar mata wacce ta amsa duk sashin nasa, ba ita ba hatta shima sai daya tsorata da tsawar daya fito daga cikin bakinsa, wata zabura Julde tayi sosai tsawarta gigita mata lissafi, hakan ya sanya gaba ɗaya tayi baya zata faɗa ƙasa cikin zafin nama irin na ɗan Ball yasa ƙafa ya tarota tare cilli da ita zuwa baya kai tsaye ta dawo jikinsa, wani gigitaccen ihu Julde ta sanya ihun daya sanya cikin sauri Abu Maleek ya haɗe hannayensa tare da run..... ABU MALEEK IS NOT FREE CONTACT TO SUBSCRIBE 08119237616 *_37-38_* Rungome nata hannayen, ya zamana ya sanyata a tsakiyar jikinsa ba tare daya rungome ta ko kuma ya riƙe Jikinta ba. Sassanyar Ajjiyar zuciya ya sauke, yana wani irin masifafan harbawa da zucyarsa yake masa, Tsananin bugun da take masa ne yasa har yake ɗan sauke ajjiyar zuciya da sauri da sauri. A hankali yasa tongue ɗinsa tare datse laɓɓanta ya shiga taunawa, tare da gana masu azaba, a hankali ya fesar da wani zazzafan huci daga cikin bakinsa zuwa saman fuskarta wacce take dab da nasa fuskarsa, kasantuwar kusanci da suka samu da juna. Narkakkun gajiyayyun idanunsa da suke a lumshe ya ɗan buɗe yana mai ya motsa fuska saboda kansa daya sara masa, Ga bugawar zuciyarsa data ƙaro fiye da baya, ba tare kuma daya san dalilin hakan ba. Idanunsa ya sauke a saman fuskarta wacce take ɗauke da ruwan hawaye har lokacin kuma shassheƙar kuka take, Tsawar da yayi mata ne kuma ya sanya ta firgita, wanda ya haddasa mata tsoransa Sosai. Sosai take jin azaba a jikin a zaba a Jikinta, amma bata da ikon faɗa ko kuma samun abinda ta keso, ta san tayi kaɗan ya bata abinda take so ɗin a yanzu dole ne taja bakin tai Shiru tare da maida ƙwala marta. A hankali ya shiga zareta daga jikinsa, jin hakan ne kuma yasa gaba ɗaya ta kwaɓe fuska ta fara buɗe baki zata sakar masa kuka. Fuska ya ɗan ya motse alamar gajiyawa, tare da ɗura yatsarsa guda a baki yace. "Shittt!!" Luff tayi a saman bed ɗin yayinda ta buɗe bakinta ta shiga taunar lallausan bedsheet ɗin dake saman bed ɗin Abu Maleek a hankali ya ƙara sauke ajjiyar zuciya cikin nutsuwa kuma ya fara taka ƙafafuwan sa a saman lallausan carpet ɗin dake kwance a tsakar bedroom ɗin. Cikin takunsa na ƙasaita da kuma zallar izza ya nufi waje hannunsa duk biyun zube cikin aljihun wandonsa na long white jeans wanda ya ɗan tattare da can bakin wandon wajan sanya ƙafa. A hankali kuma ya sanya hannunsa tare da ɗura shi saman handle ɗin ƙofar yaja a hankali yadda sautinsa bazai dame sa ba, shi kansa yanzu duk a razane yake, baya son wata ƙara ko ihu a saman kansa, Walking slowly ya nufi ɗan ƙaramin part dake cikin side ɗin nasa, a hankali ya sanya kansa ciki, wani ƙawataccen Pharmacy ne wanda babu abinda babu a cikinsa, har wani ɗan ƙaramin gado na marasa lafiya. Kayan da zai buƙata ya ɗauka kana ya fito daga cikin Pharmacy ɗin ya koma can side ɗin da take ciki. A hankali ya tura ƙofar yana jin bugawar zuciyarsa na tsananta kamar zata tsaga ƙirjinsa ta fito haka ya kejin zuciyarsa, sam baya jin daɗin duniyar nan a dai-dai irin wannan lokaci, komai yayi masa zafi, da ace za'a amince kuma a lamunsa masa Tabbas da ana yin 40days na rasuwar Mahaifin su zaibi jirgi ya koma inda ya fito. Tura ƙofar yayi a hankali kana ya zura kansa, tana jin motsin shigowar sa ta ɗan zabura, tare da cure Jikinta waje guda, cikin nutsuwa kuma ta sanya yatsarta a baki ta fara tsotsa tamkar ta samu lolipop. Jingina bayansa yayi da jikin door ɗin a hankali ya ware Manya kuma gajiyayyun Maraitattun idanunsa, Wanda suka ɗan janye kaɗan, saboda tension ɗin da yake ciki ga kuma rashin bacci, Uwa uba wata azababbiyar yunwa dake zaƙulan cikinsa, baya jin kuma zai iya kai wani abun bakinsa. A hankali ya sauke wani sound tare da janye idanunsa daga kallon saman bedroom ɗin da yake ya rufe su ruff, Tamkar wanda yake Shirin yin Bacci sosai ya kejin wani irin acikin jikinsa yanayi mai wahalar fassaruwa, Yanayin da bakinsa yayi kaɗan wajan furta sa. Ji yake wani nauyi na musamman wanda baya jin zai iya sauke sa ya hau kansa, sosai yake jin kansa Tamkar wanda aka sanya igiya aka ɗaure masa jikinsa, Ga wani nauyi da kansa yay masa, nauyin kuma daya sauka a ƙasan jikinsa. A hankali take tsotsar yatsarta wanda sautin tsotsar Derect yake tafiya cikin kunan Abu Maleek, al'amarin daya sanya tsigar jikinsa tashi kenan ta wani mimmiƙe, A hankali kuma wani sihirtaccen sanyi ya fara kawowa fatar jikinsa farmaki kasantuwar buɗewar kofufin jikinsa. A sanyaye cikin gajiyawa kuma ya ƙara buɗe luntsumammun idanunsa wanda suka ƙara janyewa, kai tsaye kuma ba tare da wani shamaki ba ya sauke idanunsa a kanta. Tana kwance luff saman bed ɗin dai tsotsar yatsarta take tana sakin Ajjiyar zuciya, ga yadda Jikinta yake ɗan rawa, Alamar wahalar da take sha ya tsananta, a ko wanne lokaci tana iya samun kanta cikin wani hali nada ban. A karo na barkatai ya ƙara sauke ajjiyar zuciya tare da jan numfashi mai wahala, Cikin nutsuwa haɗi da kamewa ya fara taka Fararan sahunsa a saman lallausan carpet ɗin dake malale saman tayals ɗin bedroom ɗin. A haka yana tafe yana sauke ajjiyar zuciya akai akai ya ƙarasa inda take kwance, Wata ƙaƙƙarfar ajjiyar zuciya Julde ta sanya tana mai ƙara kulle idanunta, yayinda zuciyarta take wani irin harbawa tare dayin wani tsalle tsalle kamar zata faso tsakiyar ƙirjinta ta fito, Tsoransa ya bayyana ƙarara a saman fuskarta yayinda kuma a hankali take jin sanyi da kuma tarin nutsuwa na saukar mata a can ƙasan zuciyarta. Abu Maleek shiru yayi a hankali yake yatsar da take tsotsa da idanu, ganin yadda yayi jaa, ya tattare waje guda, ga wani ɗan janyewa da yayi, Amma a hakan ta dake sai tsotsa take ko mene ta keji a jikinsa ohhhu!!???? Ya tambaya a cikin ransa yana mai ɗan taɓe bakinsa. Jin shiru kamar babu kowa cikin bedroom ɗin ne ya sanya Julde, kwaɓe fuska idanunta ya cika taff da hawaye, hawayen da suke nuna zallar buƙatar abinda take so ɗin, Tayi ƙarya ta kwana da yunwa idan tace dai a yanzu abinda zuciya da kuma gangar Jikinta take buƙata zata samu, Numfashi mai zafi taja saboda zazzafan zazzaɓi dake ƙoƙarin mamaye ilahirin gangar Jikinta, domin har wani ƙara taji ƙashi da ɓargwan Jikinta nayi, A zabar datai mata yawa ne ya sanya a hankali hawayen dake cikin idanunta silaluwa zuwan gefen fuskarta, kafin a hankali ta shiga motsa bakinta dake rawa yana ɓari kamar laɓɓanta zasu fita, cikin tear out taja wahalallan numfashi tace. "Ballowo!!!!!!!!!" Ta faɗi sunan a sanyaye tana mai jan harafin O!!!! Ɗin saboda raunin da zuciyarta yayi, so take tace ya riƙeta a jikinsa ko ta samu sauƙi na azabar da take sha, amma ta kasan saboda tsoran abinda zai faɗa mata, ita gaba ɗaya Matsayin Madibbo ɗinta take jinsa, kawo Yanzu ma bata san cewa ita ɗin mata ce a garesa ba, to mutumin ba bata taɓa ganin ba, ko da ace ta kansa ba zata taɓa sanyawa ranta cewa zai so ta ba, bare harya aureta ya zauna da ita matsayin mata wacce take ƙarƙashin kulawar sa, it's difficult!!!. Abu Maleek dake zaune kamar statue yana kallon yadda hawaye ke tsiyaya daga cikin idanunsa yaja numfashi ta ɗan ƙarfi tare da haɗiye wani Salivas ɗin cikin bakinsa, daga cikin zuciyarsa wani sound ne ke tashi dib dibb dibbb dibbbb!!!! Saboda kukanta har tsakiyan kansa ya kejinsa, ganin bata niyyar kuka ne yasa a hankali ya furzar da iska daga cikin bakinsa kafin cikin husky voice ɗin nan nashi mai sanyaya zuciyar mace ya ɗura yatsarsa a baki yace. "Heyyyyyyhh!! Fulani girl be quite!!" Ya faɗa ba taushashe cikin dakakkiyar muryarsa wacce take nuna cewa Tabbas ya dawo Abu Maleek ɗinsa ba wanda ta sani na cikin jeji ba, Juyawa yayi gaba ɗaya da raguwar ƙarfin daya rage masa, ya ware wani ƙaramin drip daya ɗauko tare da saƙale sa a jikin wani ƙarfe, ganin yadda take a kwancan ne yasa hannunsa guda biyun ya riƙe kafaɗun ta ya jata zuwa can sama, Kana ya zauna a gefe shi kansa yasan cewa tana shan azaba haka kuma akwai abinda take buƙata, yadai shareta ne saboda haushin auran da aka liƙa masa yake, he's not interested at all!. Wrist ɗinta ya kama tare da zuba masa, da sauri ya ɗauki wata siririyar igiya fara, ya ɗaure wrist ɗin da kyau, nan take jijiyoyin hannunta suka firfito, Wata allura ya ɗauka tare da fara gogawa a inda yake tunanin itace jijiyar ruwa. Tsinin allura data jini ya sanya ta kwaɓe fuska tana ƙara narke masa, cikin siririyar muryarta mai Amo!!! Da amsa kowa a cikin kunan nan Abu Maleek tace. "Mene zakai min Ballowo???" Ta ƙare maganar hawaye na sauka idanunta duk da cewa bata gani Amma ta Fahimci abinda yake shirin yi mata, banza yay mata sai ma saurin nutsa allurar da yayi wacce ta lume cikin Jikinta, wani irin raunataccen kuka Julde ta sanya, tare da sanya bakinta a dai-dai saitin lap ɗinsa ta sakar masa cizo! Da sauri ya runtse idanunsa tana taune leɓansa tare da faɗin. "Auchhhiii hyyyyyyyh!!" Ya faɗa yana tsotsar laɓɓansa, nan take gumi ya shiga tsastsafo wa daga saman goshinsa, a hankali ya buɗe idanunsa tare da saukewa a saman fuskarta ƙuri tai masa da idanu a tunaninta wajan data ke kalla daban yake, nan kowa Kallonta babu inda ya tsaya sai tsakiyar idanun Abu Maleek. Ɗauke idanunsa yayi tare da taɓe idanunsa a cikin ransa yace.. "Munafuka, ji idanu kamar idanun babyn rubber!!" Ya ƙare maganar zucin yana juya idanunsa kafin ya gama ɗaura mata drip ɗin, Wata duguwar siririyar farar robber ya ɗauka, wacce Jikinta yake ɗauke da allura, can ƙasa kuma wani baki ne, a hankali yaja jikinsa kusa da ita tare ɗaga kanta wanda ya fara duhun tsastsafuwar gashi, ya ɗura saman pillow kafin kuma ya tsorawa ɗan mililin bakin nata idanu, ya tsuna fuska yayi domin duk ya gaji banda ceton rai da gudun faɗawar jahannama mene yayi masa zafi da wannan yarinyar, tattausan hannunsa yakai zuwa bakinta Ajjiyar zuciya ta sauke tana mai ɗan ƙara lafewa saman lallausan bedsheet ɗin dake saman bed ɗin, yatsarsa guda biyu ya sanya ɗaya a ƙasa ɗaya a sama ya buɗe bakinta, kana cikin sauri ya tura mata robber cikin bakinta, kakarin Amai ta fara hakan yasa bada tunanin komai ba ya mai da hannunsa ɗaya saman ƙirjinta ya shiga dannawa yana ƙara tura robbern cikin bakinta, yayinda idanunsa suke manne cikin wata na'ura har sai da robber ta shiga cikinta, kana ya tsaya. A lokacin kam tuni Julde idanunta yana ɗan yooo waje saboda azaba, sai ruwan hawaye dake zuwa daga cikin idanunta. Abu Maleek allurar ya ɗauka a hankali ya fara saitawa da jijiyar hannunsa kana ya zura can ciki nan take jini ya fara fita daga jikinsa zuwa cikin Julde, domin sosai wannan mutumin ya shanye mata jinin Jikinta, kuma duk wannan fisge fisgen da take yasan cewa abinda take buƙata kenan wanda ko ita kanta bata san menene shi ba. Wata ƙaƙƙarfar ajjiyar zuciya Julde ta shiga saukewa, yayinda tayi tsitt sai motsi take ta yatsun hannunta, wani daɗi da farin ciki ya lulluɓe mata zuciya, cikin Lokaci kaɗan kuma idanunta ya fara Lumshe wa saboda baccin daya kawowa idanunta ziyara! Sauke numfashi Abu Maleek yayi yana mai jingina jikinsa da frame ɗin gadon, Shiru yay yana sauraran sautin bugawar zuciyarsa ga kuma jinin jikinsa dake fita da gudu yana shiga Jikinta. Almost 30minutes Yana zaune idanunsa a lumshe tunani ne fal ransa a yanzu kuma tunanin ball ɗinsa ce ta faɗu masa, idanunsa ya buɗe a hankali tare da kai dubansa zuwa gare ta, tuni bacci ya ɗauke ta sai Ajjiyar zuciya take saukewa, hannunsa ya sanya ya zare allurar daga jikin hannunsa, yabar iya carnonar, kana ya miƙe tsaye. Da sauri ya dafe bango saboda wani jiri daya ɗebe sa tamkar zai yarda shi, dai-dai-ta gudun drip ɗin yayi kafin cikin nutsuwa da haibarsa haɗi da zallar izzar sa ya fara tafiya. Ya fita ya maida ƙofar ya rufe tare da ƙara sanya mata passward, kai tsaye shashinsa ya koma idanunsa ya sauka akan sweet, wani sassanyar murmushi ya sauke yana shafa ƙwantaccen gashin ƙirjinsa, ciki lafiyayyiyar muryarsa mai daɗi. "Wake up sweet!!" Ya faɗa yana jan ƙafafuwanta, ƙara curewa waje guda tayi bisa dole ya barta domin ya fahimci itama ta gaji sosai, cije lips ɗinsa kawai yayi kana ya huce bathroom ɗinsa. Wanka yayi sosai domin har lokacin jikinsa bai masa daɗi, duk wannan baƙin fenti sai daya fita, kafin yaji daɗi Fatar jikinsa har wani jaaa take, brush yayi sosai kana ya ɗauki handrayer ya gyara kansa... Nan da nan ya fara wani sheƙi da ƙyalli kafin ya ɗauki wani siririn ribbon ya ɗaure gashin dashi, jelar ta ɗan sauka a bayan wasu kuma suka kwanta gaban goshinsa. Fitowa yay daga cikin bathroom ɗin ya nufi gaban dressing mirror a sanyaye ya fara shirya kansa nan da nan ƙamshi turarensa ta cika cikin bedroom ɗin nasa. Wasu Olivia von Halle silk robe ya sanya dark masu taushi da laushi, yana gamawa ya sanya wani Vally Slippers na maza masu gashi gashi, jikinsa na fidda wani dadɗan ƙamshi ya nufi parlonsa, Yana zuwa Oumuu-Ayman na shigowa hannunta riƙe da tray, fuskarta ɗauke da Murmushi ganin Abu Maleek ya sauya ya ɗan kimtsa kansa, Zama tayi gefensa tana faɗin. "Zakina!!!" Kwaɓe fuska yay yana langwaɓar da kansa gefe guda tare da narke mata cikin shagwaɓaɓɓiyar Murya yace. "Oumuu na!!" Ya ƙare maganar yana mannewa jikin lallausan kujerar da yake kai, yana ɗan sauke numfashin gajiya da kuma yunwar dake damunsa, Kallonsa Oumuu-Ayman tayi kafin tace. "Kayi breakfast?" Ƙara narkewa yayi a jikin kujerar yana ɗan lumshe idanunsa tare da sauke nauyayyiyar ajjiyar zuciya kafin yace. "Ba'a bani baaa" Kallonsa tayi cike da tausayinsa wato bazai taɓa cewa a bashi abinci ba, indai ba mutum ne yayi niyya ya basa da kansa ba, Sandwich da Bacon Egg and chee Read ta shiga buɗe masa, sai lafiyayyan kunun gyaɗa wanda yaji gyaɗa sai ƙamshi yake, mug ta ɗauka ta zuba masa kunan Gyaɗar tare da miƙa masa tace. "Shanye wannan yanzu" Marai-raice mata yayi yana sauke wani fitinan nan numfashi fuska a narke yace. "Oumuu kiban, jikina babu ƙauri fa" Ya faɗa yana buɗe idanunsa da suke a Lumshe, girgiza kai kawai Oumuu tayi mai hali baya fasawa, Kunun gyaɗar ta shiga bashi yana sha yayinda yake ɗan jan numfashi tare da Lumshe idanunsa saboda garɗin gyaɗar da yayi masa daɗi a baki sosai, kafin ya shanye gumi ya gama yanko masa. Bakinsa ya janye yana faɗin "Allahamdulillah! Allahamdulillah biii Ni'imatikaaaa Ya Arhaman rahimin" Ya ƙare addu'ar yana kallon Oumuu-Ayman wacce take faɗin. "Da saura ai" Narkewa yay kamar zai kuka yana shafa cikinsa yace "Allah Oumuu I'm full kuma sai nai tusbi na kasa buga ball" "Anzo wajan" Oumuu ta faɗa a ranta dan bata tunanin zai ƙara buga wata ball ya barta kenan duk da cewa itace mafarkinsa amma dole zai barta. Tissue ta bashi ya goge bakinsa kafin ta miƙo maza zuma da bakilawa dasu Alkaki, babu abinda yaci sai Inibi ɗaya daya cira ya sanya a bakinsa, sanyin inibin da kuma ɗanɗanonsa suka game bakin Abu Maleek. Ganin kallon da Oumuu take masa yasa shi tura bakinsa gaba kafin yace. "What again Oumuu!! Allah ni kibar kallo na ina tsarguwa and kinfi kowa sanin bana son kallo ko?" Jinjina kai tayi Alamar fahimta kafin taja numfashi tace. "Who is she??" Juya idanunsa yayi kafin ya zame gaba ɗaya ya kwanta saman kujerar tare da sanya kansa saman ciyar Oumuu wacce yayi missed nata sosai, domin ita ta sabar masa da hakan tun yana Ƙarami. Yana rufe idanunsa yace. "Wa????" Hannu Oumuu ta sanya taja kunnansa da sauri ya riƙe yana faɗin. "Auchhhiii Oumuu bafiiii fa" Murmushi tayi masa kafin tace. "I knew!, I'm talking about yarinyar da kazo da ita Zaki, who is she???" Taɓe bakinsa yayi yana tsotsar laɓɓansa kafin ya lumshe idanunsa yace. "I don't even know her Oumuu believe kinji???" Kallon Mamaki tayi masa kafin tace. "Stop laying Zaki Allah last question Wacece ita And mene ya sanya bakinta yake rufe??" Ƙara gyara kwanciyar sa yayi a cinyar Oumuu, yana jin bacci na ɗaukarsa kafin yace. "Oumuu ban ƙara fa, Allah ban san wannan Fulanin girl ɗin ba, Ahhhaaa ina Rugar Mahinjo da aka faɗa to a nan take then...." Ya kwashe labarin komai ya faɗawa Oumuu ya ƙare maganar yana faɗin "Jikina ciwo har yanzu why za'a min bulala akan wannan Yarinyar Allah I'll never ever loving her, kai ni sweet ta fimin ita bana sonta Oumuu to me nayi masu ma??? Bulala talatin fa, Uhmmm ai kam hamsin nayiwa ɗayan I'm telling you na girma ina da ƙarfi ai" Murmushi Oumuu-Ayman tayi mamaki da ta'ajjuji ya hana tayi magana, yayinda zuciyarta take raya mata wasu abubuwa da yawan gaske, Ajjiyar zuciya ta sauke kafin tace "Allahamdulillah!!" Sai kuma tace. "I see ka girma tunda kayi faɗa akan mace, ina tafan kuma farkon nasarar Zakina Jalaluldeen ce" Turo baki yayi gaba yana kwaɓe fuska kafin yaja numfashi mai ɗan ƙarfi murya can ƙasa yace. "Allah Oumuu bana sonta sai da ta zama Hadi..... Abu Maleek isn't free contact to subscribe 08119237616 *_39-40_* "Hadimata" ya faɗa yana mai ƙara gyara kwanciyar sa, a saman cinyar Oumuu-Ayman, a hankali kuma ya sauke tagwayen ajjiyar zuciya yana zuciyarsa na ɗan yin sanyi Saboda raɓuwa da jikin Oumuu-Ayman da yayi. Murmushi kawai Oumuu-Ayman tayi tana jin wani irin abu nayi mata yawo a cikin zuciyarta, wani abu wanda bata taɓa jin irinsa ba. Tsananin farin ciki da jin daɗin da yayi mata yawa ne ya sanya ta ɗura hannunta saman sumar kan Abu Maleek tana faɗin. "Zaki, tayaya matarka zata zama Hadimar ka? Ko baka mayar da ita Hadimar ka ba, daman ai haƙƙin ta ne ta kula da kai, duk mene kake so zaka samu, for now Daman ya kamata ace kana da iyali wacce zaka kasance da ita, wacce zaka gaya mata damuwarka, wacce idan ka raɓeta zaka samu farin ciki, rayuwarka a yanzu tana buƙatar mace Jalaluldeen, me mata sukai maka ne da har baka son a haɗaka dasu? Koda ace sunyi maka abu mai dace ka ɗauki hukuncin yake mu'amala da su ba, rayuwa tana da sauƙi Zaki Yadda ka ɗauke ta a haka nan zata zo maka, why are publishing yourself? Mace na sanya nutsuwa a zuciyar na miji, mace kuma tana taka rawar akan DAI-DAI-TO-WAR halayyar namiji, Allah I'm telling the truth ya kamata ka nutsu ka san mene kake, accept your wife I'm sure wata rana zakai mamaki" Idanunsa a lumshe yake yayinda yake sauraran dukkan abinda take faɗa masa, mai kama da tatsuniya, she never understand his fellings, ballai tasan abinda yake ransa kuma yake damunsa ba. Shi kansa baya jin cewa akwai wata rana daza tazo ya amince da mace, komai na rayuwarsa yana tafiya ne bisa umarnin zuciyarsa, bai taɓa yin abu ance ba dai-dai bane, hakan yasa baya gane dai-dai da kuma ba dai-dai ba, Rayuwa yake ta kaɗai ce wacce kuma yake jin daɗin ta a yadda yake! Ajjiyar zuciya ya sauke yana mai ɗan Lumshe idanunsa dan baya jin zai amsa maganar ta Oumuu-Ayman dan bata da wani muhimmanci a garesa, rayuwarsa shi kaɗai mugun daɗi take masa. Kallon yadda ya rufe idanunsa tayi a hankali kuma numfashin sa ya fara sauka, wanda yake fita da wani irin zafi, Gane cewa ballai yayi magana ba domin duk abinda bashi da muhimmanci a garesa baya damun kansa dashi. A hankali ta shafa lallausar sumar kansa tana jin so da kuma ƙaunar Jalaluldeen na ratsa zuciyarta, yayinda tausayin rayuwarsa ya mamaye dukkan Zuciyarta, lumshe idanunta tayi a hankali ta sauke ajjiyar zuciya yayinda wani kalar rauni ya cika mata zuciya, cikin tausasa murya mai ɗauke da su da kuma kewa yace. "Ya Allah! Ka bawanka ka kula dashi, ka sanya albarka a cikin rayuwarsa, Ya Rabbi ka kare rayuwarsa daga magauta, Allah ka sanya masa tawakkali a cikin zuciyarsa, Ubangiji ka sanya kada rauninsa ya bayyana ga maƙiyansa, Allah ka karesa daga cikin kariyarka, Allah ka bashi lafiya ka cire masa tsoron da mata suka dasawa zuciyarsa, Ya Allah ga bawanka Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal ka kula dashiiiii" Ta ƙare maganar a raunace yayinda idanunta ya cika da hawaye, bata san mene zai je ya dawo ba, amma Tabbas Zuciyarta ta fara samun nutsuwa da kuma gamsu wa wacce bata san dalilin faruwar hakan ba. Yadda Numfashinsa ke fita a hankali ne ya ɗan cure waje guda, tare da narke jikinsa a jikin Oumuu-Ayman yasa Oumuu fahimtar kewa da kuma ɗumin jikin uwa da yayi, Tabbas Abu Maleek yana buƙatar kulawa yana son kasancewa da Uwa mahaifiya wacce bai daɗe a wajanta. Hannunta tasa a hankali ta shiga shafa sumar sa yayinda bakinta ke motsawa tana yin addu'a tare da tofa masa a tsakiyar kansa. Duk da cewa bacci yake amma sosai yake jin daɗi da kuma sanyi a ransa sanadiyar addu'a da Oumuu take masa, wani irin kuzari da kuma ƙarfi ne suka sauka a saman gangar jikinsa, a haka yaci gaba da baccin daya daɗe bai ba, sai Ajjiyar zuciya yake saukewa akai akai! Ganin yadda yake jin daɗin baccin ne yasa Oumuu gyara masa kwanciya tare da riƙe tafukan hannayensa, a haka suka kasance tare Abu Maleek sai sharar bacci yake. Adams ne yake tafiya a hankali kansa a ƙasa, cikin nutsuwa da kamala kai tsaye sashin Mai Babban ɗaki ya nufa, bai shiga ba sai da Mai Babban ɗaki ta bada umarnin ya shiga. Bakinsa ɗauke da sallama ya shiga yana ɗan cilla idanunsa, a can ya hangota saman Ladduma hannunta riƙe da casbawa tana jaa. Kallonsa tayi kafin tace. "Lale! Da zuwa mijin tun shekaran jiya ban sanyaka a idanuna ba, lafiya dai?" Kwallon e kawai yayi ba tare da yace koma ya nemi waje kusa da Mai Babban ɗaki ya zauna, kafin a hankali ya dumeta da kyau yace. "Matar irin wannan kyau haka, ko ni akaiwa??" Ya faɗa yana sanya hannunsa tare da ɗaukan Apple ɗin dake gabanta a saman plate ɗin dake ɗauke da nau'in kayan lambu kala-kala. A hankali yasa Apple ɗin a bakinsa tare da gutsira kafin yace. "Nikam Ina Oumuu ne?? 2days ban ganta ba" Ya faɗa yana ƙara gutsirar Apple ɗin. Jinjina kai Mai Babban ɗaki tayi kafin tace. "Kasan shalelenta ya dawo, tana can wajanta hala shine ya tsare ta ta son jikin nan nasa, kamar wannan magen tasa wacce yana nan tare da ita rai da rai kamar wata uwarsa" Shiru Adams yayi bai ƙara magana ba, sai Apple ɗin da yake sha, ganin hakan yasa Mai Babban ɗaki sanya hannunta ta ajjiye plate ɗin fruits ɗin tana faɗin. "A'a ya haka kuma?? Wannan sata ne ko kuma fashi?" Kallonta yayi ya ɗan sakin murmushi kafin yace. "Da bindiga kika ganni hala? Sata kuma ai ba sata nayi ba, Allah ki ban ko naje na kwashe waccar zumar da kike masifar so" Zare ido Mai Babban ɗaki tayi kafin tace. "Yau na kejin sabuwar masifa? A'a wallahi babu ruwan maza fice min, kada na sake ganin shuɗaɗɗiyar ƙafar nan taka" Miƙewa tsaye Adams yayi kafin ya faki idanunta ya kwashe Apple ɗin gaba ɗaya na plate ɗin. Yana ɗauka Otun na shigowa ganin haka yasa Mai Babban ɗaki sakin kuka tare da faɗin. " Yawwa Otun tunda kai Ubansa ne ƙilan yaji maganarka, wallahi ko dai ya biyani ko kuma na kira masa Police, dan Allah wannan ba fashi bane, yanzu kai magana ace rikicin tsufa bane, gaba ɗaya kuɗaɗe ba shine yake kwashe su, to Fisabilillahi wannan ba sata bace? A'a wallahi bazan iya zama da ɓaruwa ba" Ta ƙare maganar tana sakin kuka tare da ɗaukan wayarta tace. "Wallahi babu ruwana da cewa kai jikana ne, yanzu zan sa akai ka bayan kanta" Ta ƙare maganar tana danna wayarta, Otun dake tsaye ya nemi waje ya zauna kafin ya kalli Adams dake tsaye yana ɗan sakin murmushi yace. "Aremo mai kai mata ne? Matar da ba lafiya ba....." Da sauri Mai Babban ɗaki ta katse Otun da faɗin. "Muhammadur Rasulullah S.a.w na shiga Aljanna naƙi fitowa masifar da kake jawo min kenan? To wallahi sai dai kaga Junaidu a gadon Asibiti ba dai ni ba" Ta ƙare maganar tana sakin kuka, Murmushi kawai Otun yayi domin ya fahimci tun lokacin rasuwar late King Tunde Muhammad Jalal Mai Babban ɗaki ta ƙara riki cewa, ga kuma shekaru dake a kanta kullum, Gyara zama yayi yana faɗin. "Kai Adams mene kayi mata ne har haka? Ko kuma kana son kwanan kanta ne?" Ka faɗa Adams ya ɗaga tare da watsar da hannu alamar "Ohhhhoo!!" Kafin ya juya cikin izza yabar musu wajan yana sakin Murmushi. Bayan fitarsa ne kuma Otun ya gyara zama sosai, cikin nutsuwa tare dayin ƙasa da murya yadda Mai Babban y zata fahimci abinda zai faɗa yace. "Mai Babban ɗaki daman magana nazo muyi ne, naga kuma dake kaɗai ya dace nayi maganar shine ya sanya nace bari nazo wajanki" Kallonsa Mai Babban ɗaki tayi, kafin ta ɗauke idanunta tana ɗan jan casbahar hannunta, gane cewa ba zatai magana bane yasa Otun ƙara yin ƙasa da murya yace. "Kin san cewa sarauta bata jira..." Da sauri ta katse sa da faɗin "Ai haba dai, bani da labari ai" Ta faɗa tana ɗan yi masa kallon gefe, jinjina kai kawai Otun yayi yana danne abinda yake ransa kafin ya ɗura da faɗin. "Eh! Haka ne, Sarauta bata jira, koda ba za'a naɗa wani ba, ya dace a bawa wani riƙon ƙwarya domin hakan zai sanya Mutunan Kanzaf suji daɗi a ransu su gane cewa ko babu King Tunde Muhammad Jalal akwai wanda zai iya mulkarsu kuma yayi mulki irin na Murgayi" Jinjina kai Mai Babban ɗaki tayi tare da ɗaukan glass ɗin ta, ta sanya kamar ba zatai magana ba sai kuma tace. "Au too! Yanzu na gane yanzu mene kake so ayi sarautar za'a naɗa ko kuma riƙon ƙwaryar??" Ta faɗa tana ɗaukan sandar ta, tare da Miƙewa tsaye hakan ya sanya Otun sauke numfashi kana cikin jin daɗin fahimtar maganarsa da Mai Babban ɗaki tayi yace. "A'a ko riƙon ƙwaryar ne sai a fara, kafin a duba wanda ya dace ya hau kan wannan kujerar, daman ko Agba Akin ko kuma ni naga duk mu manya ne zamu iya komai" A hankali Mai Babban ɗaki ta fara tafiya zuwa cikin bathroom ɗin wanda aka ƙawata da kayan mure rayuwa, sai da taje bakin ƙofar shiga bedroom ɗin ta tsaya tace. "Babu maganar riƙon ƙwarya, Sarauta za'a naɗa ana yin 40days ba kowa bane kuma King ɗin sai Zakina Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal, idan ka fita ka jamin ƙofar" Tana faɗin hakan tayi cikin ɗaki tana surutu ƙasa ƙasa, Wata harbawa zuciyar Otun tayi yana jin wani irin mai kama da damuwa ko kuma baƙin ciki yana mamaye dukkan kofufin zuciyarsa, Cikin rashin kuzari da kuma juyawar da kansa yake ya miƙe tsaye tare da ficewa daga cikin sashin na Mai Babban ɗaki. Mai Babban ɗaki kowa na shiga Bedroom ladduma ta sanya tare da tayar da sallar zhur saboda jin masallacin Alaafi na tayar da sallah. A hankali Abu Maleek yake taka ƙafafuwansa, fitowar sa kenan daga cikin Masjid, idanunsa ya lumshe yana sauraran abinda da Shakiru yake faɗa, Kasancewar duk tare suka fito daga cikin Masjid ɗin, Yana tsakiya Yayinda Shakiru ke gefensa sai kuma Sharefddeen dake gaba yayinda Adams yake baya. Shakiru ne ya ƙara duban Adams dake baya yace "Big bro Company's takalan man nan yana buƙatar sabbin ma'aikata, kuma ƙwararro duba da yadda muka samu sabbin disygner masu kyau da kuma ƙayatarwa" Jinjina kai Adams yayi kafin yace. "Kuyi magana da P.a mana Shakiru ka faɗa masa abinda ake buƙata, and why kake tambaya ma? Bayan kai ne Manager na Companyn" Ya faɗa yana gyarawa zaman agogon hannunsa , Murmushi Shakiru yay kafin yace. "Haka ne big bro daman na faɗa maka gane kada kazo kaga baƙin fuskoki a companyn, amma zanyi komai dani da P.a" Ya faɗa yana duban Abu Maleek dake tafe a hankali yana sauraran dukkan abinda suke faɗa, bai san komai na daga kasuwanni ba, shiyasa bai fiya gane dukkan zan can da suke faɗa ba, ƙara Lumshe idanunsa yayi yana taune leɓansa saboda bugawar da zuciyarsa tayi, Wani Murmushi Shakiru ya yi kafin ya dubi Adams yace. "Ga Abu Maleek ko za'a fara ta kansa ne, domin ya rage zaman gidan hakan zai sa ya daina zama cikin kaɗai ci da kuma samu kansa cikin damuwa" Ya faɗa yana kallon Abu Maleek Sharefddeen dake gaba juyawa yayi ya kalli Jalaluldeen ganin yadda ya marai-raice fuska ne kuma tare da taɓe baki yasa kawai ya ɗauke kansa tare da shigewa cikin sashinsa, domin tuni sun Shigo cikin Makaken babban side ɗin Family na Alaafin. Adams ya ɗaga kansa a hankali kuma ya sauke idanunsa akan bayan Abu Maleek dake tafiya kamar bai so, tafiya kuma mai cike da nutsuwa da kamala, sosai Abu Maleek ya kere su a girman jiki tsayi faɗi, uwa ba tarin haiba da kwarjini ga wani sahihin kyau mai ɗaukan hankali,babu abinda yafi ɗaukan hankali a jikin Abu Maleek sai jajayen laɓɓansa da kuma blue eyes ball ɗinsa, sai kuma ƙwantaccen gashin bayansa Wanda yake ɗaure da ribbon. Ɗauke idanunsa yay ba tare daya ƙara kallon Abu Maleek ba ya dubi Shakiru da yake ƙare masu kallo yana son ya fahimci wani abu yaji Adams yace. "Shakiru kayi abinda yake gabanka kawai, duk abinda kukai da P.a let me know!" Ya faɗa yana ɗan tsayawa ganin hakan yasa Shakiru tsayawa yace. "In sha Allah big bro komai zai tafi cikin tsari" Yana faɗin haka ya dubi Abu Maleek daya ɗan tsaya shima yana kallon sararin samaniya a hankali kuma yake tsotsar laɓɓansa da suke ɗauke da danshin ruwa yace. "Our footballer ko magana babu yau?" Abu Maleek yi yayi kamar baiji abinda Shakiru ya faɗa, yayi hakan ne e saboda baya son takura ko kaɗan, wajansa Shakiru ya ƙarasa yana faɗin. "Ina fatan gwarzon mu yana lafiya, ya kuma ƙarin haƙurin mu?" Gently Abu Maleek ya juyo tare da sauke tsumammun idanunsa akan Shakiru kafin ya ɗan sauke ajjiyar zuciya yana dai-dai-ta tsaiwarsa, bakinsa ya shiga motsawa yana son dai-dai-ta kalaman da zai faɗawa Shakiru can kuma ya numfasa yace. "Allahamdulillah bro" Ya faɗa yana Lumshe idanunsa wanda suke nuna gajiyawa da maganar da yayi ga kuma tarin baccin dake idanunsa, domin har yanzu gajiya bata gama sakinsa, uwa ba kewa da rashin Dad ɗinsa dake damun zuciyarsa. Murmushin Shakiru yay yana yin gaba tare da faɗin. "Allah ya ƙara mana haƙuri da juriya" Ya ƙare zan can yana shigewa cikin sashinsa shima, wajan ya rage daga Adams sai Jalaluldeen, cikin nutsuwa Abu Maleek ya ɗaga idanunsa tare da sauke kallonsa akan Yayan nasa, wanda ganinsa yake haifar masa da nutsuwa yake jin kamar Maminsa ya gani, Shima Adams ɗin kallonsa yayi sosai, kallon da yake nuna zallar tsana da kuma ƙyamata, Zuciyar Abu Maleek tayi rauni sosai a hankali ya langwaɓar da kansa gefe guda cikin nutsuwa kuma ya nufi wajan Adams yana zuwa ya faɗa jikinsa tare da ruggumesa yana sakin ajjiyar zuciya mai nauyi yayinda farin ciki ya lulluɓe zuciyarsa, muryarsa na rawa yace. "I miss You so much Lovely bro" Ya faɗa yana sakin tagwayen ajjiyar zuciya mai ɗan ƙarfi, Rungumesa Adams yayi kafin ya ɗura bakinsa akan kunnan Abu Maleek yace. "Uhm ya tabbata kai ne ka sace Mami, duba da yadda baka damuwa da rashinta, na tsaneka Jalaluldeen tsana mai yawa, tsanar da ban taɓa yiwa wani ɗan adam ba, wallahi muddin baka dawo min da mahaifiya ta ba, uhm!!!!" Ya ƙare maganar yana janye jikinsa daga jikin Abu Maleek kai tsaye shima ya nufi sashinsa Runtse idanunsa Abu Maleek yayi yana jin tsallan da zuciyarsa tayi sosai kalaman Adams suka tsaya masa tashin hankali, tsoro da fargaba suka ratsa masa zuciya, lumshe idanunsa ya ƙarayi yana shaƙar iskar dake Kaɗawa a wajan, kafin yaja ƙafafuwansa ya nufi sashinsa, yana shiga kai tsaye bedroom ɗin sa ya shiga tare da murza key yama mance da batun wata Julde. Kai tsaye Art room ɗinsa ya shiga ya ɗauki pencil da colours masu yawa, wani madaidaicin ɗaki ne, mai masifar kyau, wanda yake ɗauke da wasu ƙawatattun kujeru masu kyau wanda suka kasance na ƙarfe, sai wasu Flowers masu kyau wanda suke fidda wani dadɗan ƙamshi mai sanya nutsuwa da kasala a jiki. Sai wata A.c mai bala'in bada sanyi a wajan, ka wani lallausan green ɗin carpet dake shimfiɗe a ƙaramin parlon dake cikin bedroom art ɗin, ga deep freezer dake gefe guda, sai ƙaramar plasma, ga wata ƙatuwar kwalba wanda aka cikata da kifaye masu kyau wanda kai tsaye ruwa yake saukar masu daga lambu. Wani table ya jawo ya zuba pencil da colours ɗin a ciki, kafin a hankali ya nufi wata loker ya zaro wata farar carbon paper a ciki, yana ɗaukowa ya mannata a jikin wani ƙarfe da yake zanan jiki, kafin ya nufi deep freezer ɗin ya ɗauki fresh milk da lemon power horse energy masu sanyi ya ajjiye saman table ɗin, wata ƙaramar kujera ya ɗauko tare da zama kai ya ɗauki pencil ɗin bayan ya ɓalle murfin fresh milk ɗin ne ya ɗan kafa a bakinsa, saboda sanyin daya jine yasa ya lumshe idanunsa a hankali kuma ya manne hannunsa a saman paper ya fara zanan idanunsa a lumshe. Wajan 20 minutes ya ɗauka yana zaman still kuma idanunsa suna rufe, sanssanyar ajjiyar zuciya ya sauke bayan ya furzar da iska daga cikin bakinsa, slowly ya buɗe idanunsa tare da saukewa akan art ɗin da yayi, Da sauri yaja idanunsa ya Lumshe saboda zanan da yayi arba dashi, cije lips ɗinsa yay zuciyarsa cike da mamaki why kullum idan yayi zanan idanunta a rufe? Mene ya sanya kuma har yanzu ya kasa tantance photon Namiji ne ko kuma na mace? A kullum yayi zanan sai yaga kai babu gashi idanu a rufe, kirji kuma fal da brest kamar zasu tsaga ƙirjin su fito, Ajjiyar zuciya ya sauke yana ƙara ware idanunsa akan laɓɓan wacce ya zana, kawo yanzu ya fara tunanin macace, duba da yadda laɓɓanta suke jajir gwanin sha'awa, amma irin laɓɓan tsiwa ne. Lumshe idanunsa e a hankali ya ware laɓɓansa tare da cizon lips ɗinsa na ƙasa kamar zai kuka Murya a narke yace. "Fitananniyyaaaa!!!" Ya ƙare maganar yana jan harafin Yaaaa!!! Yana nan zaune har aka kira sallar Asar, gaba ɗaya baya jin daɗin fresh milk ɗin babu abinda yake son sha yanzu wanda ya huce Alcohol, Abar da aka sabar masa sa shanta tun yana Ƙarami. A sanyaye ya miƙe ya koma bedroom ɗinsa yana zuwa ya samu sweet na shan madara kanta ya shafa yana faɗin "Sweet my love, my best friend" Ya faɗa yana shigewa bathroom ya ɗaura alwala kai tsaye yabi ta ƙofar baya kasancewar yana sahun gaba yasa bai haɗu da ƴan uwansa ba, bayan an idar da sallah kuma zama yayi tare da lumshe idanunsa yana sauraran bugawar zuciyarsa. Haka sallar magrib da Isshā duk haka yayi bai ƙara haɗuwa da kowa ba, Ko Abinci bai tsaya ci ba ya shige cikin bedroom ɗinsa tare dayin wanka ya sanya wasu haɗaɗɗun nightwear Panjams masu santsi da taushi ya sanya bayan ya fesa parfume ne ya kwanta tare da jawo sweet ya rungome ya lulluɓe su da duvet mai laushi bayan ya ƙure gudun a.cn bedroom ɗin. Washe gari Tun 4:05 ya tashi saboda sautin kiran sallar farko na Subhi da yaji, jiki a sanyaye jike da kasala ya ware duvet ɗin jikinsa kai tsaye bathroom ya nufa, Yayi wanka ya wanke bakinsa tare da ɗaura alwala, Shirya kansa yayi cikin wata farar tattausan Male La Doublej Jallabiya mai gajeren Hannu, wata farar hula ya ɗauka wacce ake cewa tashi kafiya naci irinta larabawa, a saman sumar kansa ya sanya hular wacce ta rufe masa sumar kan sauran gashin kansa kuma suka sauka saman wuyansa, kai tsaye masjid ya nufa bai dawo ba sai wajan 7:00 Yana dawowa ya shirya kansa cikin ƙana nan kaya masu kyau, wandon ya tsaya masa iya laps ɗinsa kamar dai kayan spots wear, gorar ruwa ya ɗauka mai sanyi kai tsaye gym part ɗinsa ya nufa, yana zuwa ya fara motsa jikinsa domin idan yace zai zauna haka tabbas damuwa da kuma rashin mahaifinsa sai iya tarwatsa zuciyarsa, haka ya dinga motsa jiki har wajan 10:30 sai zufa ce take karyo masa. Tura ƙofar side ɗinsa yayi a hankali bakinsa ɗauke da gorar ruwa yana shan yayinda gumi ke yanko masa, ganin Oumuu-Ayman ne yasa ya ɗan ware idanunsa tare da kwaɓe fuska a sanyaye ya ƙarasa saman kujera yana sauke numfashi. Murmushi Oumuu-Ayman tayi kafin tace. "Wlcm Zaki" Jinjina kai Abu Maleek yayi kafin yace. "Barka da safiya Oumuu na" Kallonsa tayi sosai ajjiyar zuciya ta sauke ganin babu abinda Abu Maleek ya bari na dan gane da kamannin Murgayi King Tunde Muhammad Jalal. "Zaki Ya mai jiki?" Zare idanunsa yayi kafin ya langwaɓar da kansa gefe guda cikin gajiyawa yace. "Ayyah! Baga irinta ba, wallahi Oumuu na manta da ita tun shekaran jiya" Murmushi kawai Oumuu-Ayman tayi kafin tace "Ni ina sane da ita, domin duk bayan wasu awanni sai nazu na gyara mata Jikinta na shafa mata mai a kanta, Allahamdulillah naga gashi ya lulluɓe kan nata, gwanin sha'awa wallahi" Taɓe baki yayi ba tare da yace komai ba, gani yau bai tashi da ƴan son magana da ita bane yasa Oumuu bashi breakfast Pancakes and Syrup sai haɗin salad Wanda yaji da faffan ƙwai, da Tomato's With Onion kana masan Salad da caroot. Yana gama ci ya shige bedroom ɗinsa, Miƙewa Oumuu tayi ta nufi bedroom ɗin da Julde ke ciki, tana kwance tana sauke numfashi goge mata Jikinta tayi ta bata madara tare da gyara mata sumar kanta daya feso da yawa Lokaci guda. Kwaɓe fuska Julde tayi a hankali ta shiga motsa bakinta cikin Murya mai rauni tace. "Ballowo!!" Shiru Oumuu-Ayman tayi domin ta fahimci Julde Makauniya ce, amma sam bata Fahimci sunan "Ballowo" da take yawan faɗa. After 7days Bayan anyi sadakar bakwai ne aka fara shirin yin naɗi, gefen Abu Maleek kowa ya manta da batun Julde rabonsa da ita tun ranar daya bata jininsa tasha wajan kwana shida ko biyar kenan. Yayinda kullume sai Oumuu ta gyarata kuma sosai Jikinta ya murje saboda zama waje guda, cima mai kyau ga kulawa, har lokacin kuma babu wanda yasan da zamanta a cikin Alaafi!. 4:40 dawowarsa kenan daga masjid yana sanye da wata Blue ɗin Armless mai kyau, wacce ta ɗan kamasa yayinda ya ɗan zuge gaban rigar bayan shigowar sa cikin side ɗin nasa, Walking slowly yake shigowa cikin side ɗin nasa, yayinda yake tafe yana ɗan sauke ajjiyar zuciya saboda bugawar zuciyarsa take masa, wacce lokaci zuwa lokaci take masa, Ya iso dab da bedroom ɗin da Julde ke ciki yaji Zuciyarsa ta harba da ƙarfin gaske da sauri ya runtse idanunsa tare da saurin faɗin. "hasbunallah!" Ya faɗa yana dafe ƙirjinsa, har ya ɗaga ƙafa sai huce kunnuwansa suka jiyo masa sautin Muryar ta, tare da buge bugen da take, Golden eyes ɗinsa wanda suke fidda wani ruwa ruwa saboda tsabar farinsu, Kamar zai tafi sai kuma ya nufi bedroom a ransa yana faɗin "O'ohhhh This Fulani girl..." Hanunsa ya ɗura saman wajan passward ɗin yana rubutawa ƙofar ta buɗe, a hankali ya sanya ƙafarsa ciki yanayin kusantar ɗakin yanayin ƙaruwar bugun zcyarsa, can ya tsaya lokaci guda kuma yaja baya da sauri yana dafe ƙirjinsa saboda idanunsa da suka sauka akan...... Abu Maleek isn't free contact to subscribe 08119237616 *_41-42_* Dugwayen ƙafafuwan ta, wanda suke farare tass har wani yellow suke saboda wani fari da tayi fatar ƙafafuwanta sunyi fresh, sunyi ɓulo ɓulo. Ga wasu gargasa da sukai kwance a saman farar fatar jikin ƙafafuwan nata, sai ƙyalli suke saboda tsanani kulawar da Oumuu-Ayman take bawa Julde, Sauyawa ta musamman tayi saboda zama waje guda, da kuma kulawar da Oumuu-Ayman take bata akai akai. Ajjiyar zuciya ya sauke a hankali ya jingina bayansa da jikin door, yana ɗan sauke numfashin tare da jan Maraitattun idanunsa ya rufe su, a hankali yake fidda numfashi kuma yake shaƙa, almost 30seconds kafin cikin nutsuwa ya shiga ɗaga zara-zaran eyes lashes ɗinsa wanda suke kwance saman fatar idanunsa. Kai tsaye kuma ya sauke idanunsa a saman fararan farcen yatsun ƙafafuwan ta, wanda akaiwa ado da wani red ɗin jan farce, hakan ya ƙara bayyanar da Zallar kyau da kuma tsarin kyawun yatsun nata. Ƙuri yaywa yatsun ƙafar nata kamar mai Shirin neman wani abu, some seconds kuma ya shiga zame idanunsa yana ɗan taɓe bakinsa kamar wanda yaga kashi, Teeths ɗinsa yasa ya datse jajayen laɓɓansa tare da fara tauna su, saboda wani irin harbawa da zucyarsa tayi masa da ƙarfi, al'amarin daya haddasa masa saurin runtse idanunsa yana furzar da iska daga cikin bakinsa. A hankali kuma ya sanya tafin hannunsa da a kullum baya rabuwa da gumi ya manna a saitin wajan da yaji yafi harba masa a cikin ƙirjin nasa, kwaɓe fuska yay tare da langwaɓar da kansa gefe guda, Cikin wata kasalalliyyar murya mai matuƙar sanyi ya ware laɓɓansa tare da faɗin. "Uhm! Ya Hakkamu!!!" Ya faɗa yana ɗan juya da sauri zai bar cikin bedroom, domin ji yake idan yaci gaba da tsaiwa Tabbas zuciyarsa zata iya fitowa saboda a zabar bugawar da take masa. Kamar daga sama yaji sautin Amon muryarta wacce take fita a hankali, Muryar da Amonta kawai zai sanya ka fahimci rauni da kuma halin buƙatuwa da mai muryar take ciki tana faɗin. "Ballowo!!" Shine abinda ta faɗa yayinda sautine Amon muryarta wajan faɗin wo!!!!! Ya ƙare a raunace kamar mai shirin fashewa da kuka. Julde kam tun kafin ya shigo taji, Zuciyarta tayi sanyi a hankali kuma ta shiga bada sautin dib! dib!! dib!!! Sakamakon kusanta zuciyarta data Abu Maleek, shiru tayi kamar mai nazari a hankali kuma ta tsaya da buge bugen da take, yanayin yadda Jikinta ke ɓari da kuma bugawar zcyarta daya tsananta yasa ta fahimci Kallonta yake. Ajjiyar zuciya ta sauke, a hankali kuma kunanta yaji sautin mutsawar gangar jikinsa alamar fita zai wannan dalili ya sanya ta kwaɓe fuska a hankali wasu sila sila hawaye suka ganganro daga cikin idanunta zuwa gefen fuskarta, kafin cikin muryarta mai ɗauke da zallar shagwaɓa ta ambaci sunan nasa. Wannan dalili ya sanya Abu Maleek tsayawa ba tare daya juyawa ba, shi kam shagwaɓe fuska yayi kamar zai kuka, Jin shiru yasa Julde fara sakin shassheƙar kuka yayinda da Jikinta yaci gaba da bugawa, tana shirin yin magana taji Muryar sa wacce ta sanya tayi saurin yin shiru da bakinta sai Ajjiyar zuciya take saukewa amma still Jikinta bai bar rawa ba. Walking slowly ya fara taka ƙafafuwan sa a saman lallausan carpet ɗin bedroom ɗin, hannunsa duk biyun zube cikin aljihun wandon sa, cak ya tsaya saman kanta, Jin numfashinta a kusa da ita ne yasa, Ta ƙara marai-raice fuska ta shiga ƙoƙarin Miƙewa zaune, Ganin abinda take ne yasa ya ɗaga ƙafarsa guda ɗaya, tare da ɗurawa a saman hannunta ya danne. Ƴar ƙara ta saki tana turo bakinta gaba kafin tace. "Bafiiii fa Ballowo" Juya idanunsa yayi sosai a ransa yake faɗin "wato Yarinyar nan komai nawa take kwaikwayo Uhm, Witch!" Ya faɗa a ransa yana ƙara danna ƙafarsa dake saman hannunta. Oumuu-Ayman ce ta turo ƙofar a hankali tare da shigowa bakinta ɗauke da sallama, tun kafin ta shigo ta san cewa yana ciki saboda ƴar danjar dake harbawa a bakin ƙofar alamar an shiga ciki. Akan wani table ta ajjiye tray ɗin hannunta, tare da juya ta nufi wajan Abu Maleek fuska ɗaure take faɗin. "A'a ya zaka zaki? Bafa na son cin zaki kaji ko?" Ta faɗa tana zama gefen bed ɗin tare da sanya hannunta ta ture ƙafarsa amma ko motsi ƙafar ba tai ba, Kallonsa tayi tace. "Kaga kowa zan ɓata maka" Zame ƙafarsa yayi a hankali tana sakin numfashi kana ya ɗan zauna a gefen Oumuu na dama, Murya can dai-dai kunnan Oumuu yadda Julde baza taji abinda yace ba yace. "Oumuu na, yunwa taimakamin" Ya faɗa yana narke mata fuska kamar yaron goye, banza tai masa duk tasan cewa lallai yunwar ya keji tunda har ya buɗe bakinsa yayi magana. Oumuu-Ayman Julde ta kalla a hankali kuma ta sanya hannunta ta shafi lallausar baƙar sumar data yiwa kan Julde ƙawanya har wani tsayi tayi sosai, saboda mayukan da take shafawa kan bana wasa bane dalilin da yasa lokaci guda gashin ya Fito ya cika kan, yanzu kuma tsayi kawai yake. Cikin kulawa Oumuu-Ayman tace "Daughter Meke damun ki?" Jin Muryar matar da kullum take zuwa wajanta ta bata abinci ta gyara mata jiki harda wanka some time, yasa ta ɗan juya fuskarta zuwa derection ɗin inda yake jiyo Muryar Oumuu, cikin Sa'a kowa juyayyun idanunta suka sauka akan Oumuu kafin ta kwaɓe fuska tana shirin yin kuka tace. "Wala ko Damata'm" Ma'ana ba abinda yake damuna, jinjina kai Oumuu-Ayman tayi kafin ta sanya hannunta ta ɗaga Julde tare da ɗan Rungome ta, kallon fuskarta tayi, Zallar kyau kawai take gani kyau na a salin gaske, yayinda kuma fuskar take mata kamanceceniya data wata, sai take gani kamar ta taɓa ganin fuskar Julde. Jinta a jikin Oumuu-Ayman yasa ta lafe tana tura baki gaba tare da sakin Ajjiyar zuciya, Abu Maleek da bai san mene ake ba Wayarsa ya zaro ƙirar Iphone 13pro max ya fara latsawa, kai tsaye kuma team ɗinsu na Hala Madrid ya fara dubawa. Oumuu-Ayman ce ta kallesa kafin tace. "Zaki maza ɗauko min tray ɗin lunch ɗin can" Idanunsa ya ɗaga ya kalli Oumuu-Ayman ganin kallon da take masa ne, ya sanya shi karyar da wuya ba tare da yace komai ba, ya miƙe jiki a sanyaye ya nufi wajan tray ɗin a gefen Oumuu ya ajjiye kana shima ya zauna a gefenta yana mai ajjiye Wayarsa waje guda tare da zuba masu idanu. A hankali kuma ya fara yawo da idanunsa akan shigar dake jikin Julde wasu, Applique logo detail T-shirt black color ce a Jikinta, wacce ta tsaya mata iya cinyoyinta, wuyan rigar nada faɗi sosai, gashi mai siririyar igiya ce, ga wani shape ɗin Almakashi da wuyan rigar yake dashi, hakan ya sanya farar fatar wuyanta ta bayyana, har ana iya hangen saman tsayayyun brest ɗinta. Ƙasa yayi da idanunsa a hankali kuma ya sauke ganinsa akan shatin nipples ɗinta Wanda suka bayyana sosai, jin kansa ya sara da ƙarfi ne yasa a hankali ya janye idanunsa yana mai sauke ajjiyar zuciya tare da faɗin. "Iskanci kawai,uhm!!" Ya faɗa a cikin ransa, yana mai ɗan lafewa a jikin Oumuu-Ayman hakan yasa fuskarsa tayi farcing data Julde har yana iya shaƙar ƙamshin Jikinta dake fita a hankali yana kawowa hancinta, lumshe idanunsa yay yana ƙara narkewa jikin Oumuu-Ayman kafin a hankali cikin daddaɗar sautin Muryar sa yace. "Oumuu ki matsar da ita daga jikin ki" Ya faɗa yana ƙara kulle idanunsa saboda wani mahaukaciya sarawa da kansa yay masa, Oumuu-Ayman Murmushi tayi kafin tace. "Matsayinta ɗaya dakai akai, Daughter sunana Oumuu-Ayman, Zaki kuma nace min Oumuu na!!" Ta faɗa tana sanya spoon a cikin plate ɗin lunch ɗin me ɗauke da Amala and ogbono soup, sai how head Wanda yaji kayan ƙamshi hadda daddawa. Julde dake shaƙar ƙamshin wani ƙamshin strowbeery dake fita daga cikin bakin Abu Maleek ta kwaɓe fuska tare da faɗin. "Oumuu na, kin gansa ko?" Ta faɗa tana ɗaga hannunta tare da saukewa a ƙirjin Oumuu wanda yay dai-dai da kusa da bakin Abu Maleek, Oumuu-Ayman ganin yadda Julde take kwaɓe fuska za tayi kuka tace. "Me yayi maki?" Oumuu-Ayman ta faɗa tana ɗebo Amala tare da kaiwa bakin Julde ƙaramin bakinta ta buɗe, wanda laɓɓan sukai jajirr Tamkar wacce ta shafa Lip balm saboda jan da sukai, a hankali ta fara cin abincin tana zare juyayyun idanunta hakan yasa Abu Maleek kwaɓe fuska. "Oumuu na, kallo na yake fa" Julde ta ƙara faɗa bayan ta cinye Amalan bakinta, Tuni Abu Maleek ya kulle idanunsa ba tare daya bari Oumuu-Ayman ta gansa ba. Ganin Ba ita yake kallo ba yasa Oumuu-Ayman ƙara mata Abincin tana faɗin. "Ba kallonki yake ba Daughter" Oumuu-Ayman ta faɗa tana ƙara bata Abincin, lumshe idanunta kawai tayi domin a Jikinta ta kejin kallon da yake mata, A hankali take cikin Abincin harta ƙoshi, koda Oumuu-Ayman ta bata naman kan saa ƙin ci tayi saboda rashin sabo, Ruwa tasha mai sanyi a hankali ta sauke Ajjiyar zuciya tana ƙara riƙe ƙirjin Oumuu-Ayman kamar wani zai gudu da ita. Abu Maleek da idanunsa yake a lumshe ya shiga buɗewa a hankali kana ya sauke idanunsa akan ɗan ƙaramin bakinta, wanda suke shanny sun ɗan tattare hakan yasa suka ƙara kyau. Idanunsa ya janye kafin ya kalli Oumuu-Ayman murya dai-dai kunanta yace. "Ki daina shafa mata jambaki ba kyau" Ya faɗa yana Miƙewa daga jikin Oumuu-Ayman tare da ɗauke fresh milk ɗin da Oumuu-Ayman tazo dashi zata bawa Julde. Da sauri Julde tace. "Oumuu na ya tafi fa" Kanta Oumuu ta shafa tace. "Rabu dashi kinji Daughter na" Marai-raice fuska Julde tayi tace. "To ya sunansa shi?" Jinjina kai Oumuu-Ayman tayi tana girmama Surutun Julde kafin ta bata amsa da. "Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal, popular name Shine Abu Maleek Amma ke yayanki ne Kinji kina ce masa Yaya Jalal is better" Shiru kawai Julde tayi, Oumuu kan ƙara gyara mata jiki tayi kana ta fita zuwa sashin ta, domin ta shirya ta amsa kiran Mai Babban ɗaki. Abu Maleek kai tsaye flat ɗinsa ya nufa, a ƙawataccen parlon nasa ya samu sweet a saman kujera, gana ganinsa ta tashi da gudu ɗaukan ta yayi yana shafa bayanta, sai daya ƙara shan fresh milk ɗin kana ya zube saman kujera yana faɗin. "Miss You so much sweet, sorry Kinji" Ya faɗa yana kafawa sweet fresh milk ɗin a baki sai da ta shanye tass Sannan ya cire yana yin baya tara da kwanciya, ba jimawa bacci ya ɗauke sa, kiran Sallar Magrib ne ya tayar dashi, yana tashi kai tsaye cikin bedroom ɗinsa ya nufa yana ajjiye sweet tare da shigewa bathroom. Yana shiga ya zame kayan jikinsa ya sanya jikin hanger, kansa ya sakarwa shower ruwa ya fara saukar masa, a hankali ya sauke idanunsa akan zanan ƙirjinsa zanan da har yanzu bai fahimci na mene ba, lumshe idanunsa yayi yana mai da idanunsa akan J ɗinsa wacce take kwance ko harbawa ba tayi bare yayi tunanin lafiyarta, Zuwa yanzu kam baya damuwa yasan Ubangiji ne kaɗai yasan abinda yake ɓoye, idanunsa ya ɗauke kana ya kashe shower, ya fito sanye da bathrobe jikinsa na zubar da ruwa, ko mai bai shafa ba, sai parfume daya fesa kana ya ɗauki wata Muslim thobe jalabiya Maroon color mai kyau ga wani laushi da take dashi, yana sanyawa yasa Mon mule slippers, ta can ƙofar baya yabi zuwa Masjid. Yana zuwa ana tayar da Sallah hakan yasa ya zamana yana layin baya, bayan an idar ne kuma ya zauna a haka sallar Isshā ta samesa, sai daya gabatar da ita kana ya nufi part ɗinsa. Yana shiga Bedroom ɗinsa ya samu Wayarsa na haske, ganin mai kiran ne kuma yasa yayi answering tare da manna wayar a kunansa, tare da kwanciya a saman bed ɗin sa. Shiru yayi yana sauraran abinda mai kiran yake faɗa, "Uhm" Kawai yace bayan ya gama sauraran komai kana ya kashe wayar, jin baya jin yunwa ne yasa yaci Apple da Inibi, kana ya shiga bathroom ya watsa ruwa. Wasu fararan Tartan check print pyjama ya sanya kana ya fesa turare tare da cilla strowbeery mouth freshnerh a bakinsa, kai tsaye royal bed ɗin sa ya nufa tare da jawo sweet ya rungome duvet yaja ya rufe masu jiki babu jimawa bacci ya ɗauke sa. Washe gari Tun safe da Mai Babban ɗaki ta kira Abu Maleek bai dawo part ɗinsa ba, yana can tare da ita da Oumuu-Ayman da kuma sauran Aremo. Yanzu ma yana zaune bayan ya dawo daga masjid ya ɗan zauna kusa da Oumuu-Ayman yana jin kansa duk a takure, ga kuma kallon da Bola take masa, ga MALEEK dake jikinsa yasa, hakan yasa duk ya kejinsa a takure sarai Oumuu-Ayman tasan bai san yawan mutane da kallo, hakan yasa tai masa banza tana jin yadda zungurinta tare da riƙe mata hannu, sosai take son ya saba da ƴan uwansa, to mutumin da zai wakilci dubban jama'a ga baki ɗaya kenan. Mai Babban ɗaki ce ta ɗan sakace bakinta saboda naman da taci tace. "An zauna da Sarkin Fada, da kuma dukkan wanda suke da ruwa da tsaki a naɗin Sarautar sabon sarki" A tare Adams da Shakiru haɗi da Otun suka ɗaga idanunsa suka kalli Mai Babban ɗaki, Sharefddeen da Junaid kam kowa Wayarsa yake dannawa, dan wannan shirgin baya gabansu. Gyara zama Queen Ayoola tayi tana faɗin. "Ma sha Allah, to wa aka tsayar matsayin wanda zai zama tsarki na huɗu a wannan gari na Benin wanda zai shugaban cin Al'ummar Kanzaf damu baki ɗaya" Sanin cewa idan Mai Babban ɗaki na magana babu mai tankawa sai an bada damar Magana hakan yasa Kowa yay shiru, Mai Babban ɗaki dai-dai-ta zamanta tayi cikin halin daddako domin yau bata tashi da rikicin ba cikin kamewa tace. "Queen Ayoola Femi Zaki iya fita waje" Mai Babban ɗaki ta faɗa in a don't care manner ɗin nan, ba tare kuma data kalli Queen Ayoola ɗin ba. Murmushi kawai Queen Ayoola tayi tana mai danne abinda ta keji a ranta kafin ta miƙe tana gyara zaman Alƙyabbar jikinta ta ɗan durƙosa tare da faɗin. "Allah ya huci zuciyar mai Kanzaf da Alaafi baki ɗaya" Ta faɗa tare dayin waje, tana fita Mai Babban ɗaki tace. "Nasan kowa ya matso yaji wanda yake shirin zama King? Akwai meeting da yamma so a nan kowa zaiji komai kowa zai iya tafiya" Ta faɗa tana ɗaukan Apple ta sanya a bakinta, ɗaya bayan ɗaya suka shiga barin ɗakin. Da sauri Abu Maleek ya yunƙura zai tashi Oumuu-Ayman tayi saurin riƙe hannunsa, hakan yasa ya ɗan kwaɓe fuska tare da faɗin. "Oumuu na Please" Ya faɗa yana karyar da wuya, Mai Babban ɗaki ce ta kallesa tana Murmushin jin daɗi kafin tace. "Oumuu-Ayman ja yaron ki kuyi gaba kada ya cika min ɗaki da mita, kamar wanda yake zaune da wasu dodona" Kwaɓe fuska yay tare da kallon Mai Babban ɗaki yace. "Allah Grandma duk kin cika mutane da surutu,uhm!" Ya faɗa yana tashi tsaye tare da cire Maleek dake jikinsa. "Kai ka sani, kaci caka baki yanzu zan ce na sake ka" Mai Babban ɗaki ta faɗa tana miƙewa tare da shafa kansa tace. "Allah yayi maka albarka, Ubangiji yayi riƙo da hannayenka Jalaluldeen, Allah ya kare ka daga sharrin mutum da aljan, mugun ji da mugun ya kiyaye ka daga su Zakina" Kallonta yayi tare da yin gaba, kamar bazai magana ba sai kuma yace. "Ameen badan halinki ba" Ya faɗa yana ficewa daga parlon nata, kana ya nufi ficewa daga part gaba ɗaya, ganin haka yasa Maleek binsa da gudu yana faɗin. "Bàami zan kwana wajanka Please" Shiru Abu Maleek yayi ba tare da yace komai ba, Bola dake tsaye tai saurin faɗin. "Abu Maleek" Cak ya tsaya ba tare daya juya ya kalleta ba, domin tuni ya ɗauki Muryarta, ganin ya tsaya yasa Bola dawowa gabansa ta tsaya, da sauri yayi ƙasa da idanunsa, tare da zubawa yatsun ƙafar Maleek ido, ganin hatta ɗan cindon dake ƙaramin yatsar sa yaron na tashi, mai san mene yasa yake jin faɗuwar gaba da zarar Maleek ya raɓu dashi ba. "Abu Maleek, sai yaushe zaka fara duba na a matsayin mace, macan ma matarka, ko ka manta da cewa niɗin matar kace?" Maleek ne ya sanya kuka ganin mahaifiyar tasa tana kuka, ƙara riƙe hannun Abu Maleek yayi yana shigewa tsakanin ƙafafuwansa, Shi dai shiru yayi still kuma kansa yana ƙasa, yana jin jijiyoyin kansa na Miƙewa. "Ni fa macace kamar kowa, shin kana tunanin bazan so kasancewa dakai bane Abu Maleek? Ban san me nai maka ba haka kuma bana da laifi wajan kasancewa matarka, ko kuma kai ƙaddarar ce ba zaka iya amsa ba kamar yadda na amsa? Yeah nayi believe kowa akwai nayi destiny ɗin so mu ɗauka dani dakai haka ƙaddarar mu take, kuma ta haka tazo, bana da laifi haka kuma ɗana Maleek bashi da laifi amma mene ya sanya baka son buɗe idanu ka gamu ne? Dan Allah Jalaluldeen accept me as your wife please" Ta ƙare maganar tana haɗe hannayenta alamar roƙo, kana ta saki kuka tana yowa gabansa a ƙoƙarin ta na son shigewa jikinsa, Saurin yin baya Abu Maleek yayi Maleek dake ƙafafuwan Abu Maleek ya saki Kuka yana ƙara riƙe Abu Maleek duk ya gigice. Runtse idanunsa Abu Maleek yayi yana jin wani jiri na ɗibansa, nan da nan numfashinsa ya fara sama, ya shiga fisgarsa da ƙyar, ga wani duhu daya fara gani a cikin idanunsa, da alama ciwon daya jima bai ba shine yake shirin tashi. Bola da bata fahimci komai ba ta ƙara nufarsa a ɗan gigice ya sanya duk hannayensa a saman shoulder ɗinta tare da matsawa da ƙarfi, wanda ya sanya Bola saurin sakin ƙara kafin tai magana yayi saurin yin gefe da ita tare da yin gaba yana rufe hancinsa, saboda wani hayaƙi daya tawo kai tsaye ya shige hancinsa ba tare kuma da sanin daga inda hayaƙin yake ba. Ihu Maleek ya sanya yana tafiya wajan Bola rungome sa tayi tana sakin kuka itama. Abu Maleek a daddafe ya shige babban side ɗin sa wanda yafi na kowa girma kyau da kuma tsaruwa, da ƙyar yake jan ƙafafuwansa yana tafe yana fisgar numfashi, a haka ya buɗe ƙofar shigowa side ɗin kana ya nufi part ɗin da yake rayuwa ciki, yana zuwa parlon Oumuu-Ayman na ajjiye Julde a saman kujera 3seater, wacce ta taimaka mata tai wanka tai sallah tare da sauya kaya zuwa wata silk Falling rose pattern nightdress masu mafifafan kyau, wanda suka tsaya mata iya cinya, ga yadda manya manyan cinyoyinta da suke a waje sai ƙyalli suke saboda gyara, abin mamaki kuma kawo lokacin har yanzu Julde bata fara period ba, sai brest da Allah ya wadata dasu, Ta ƙara fari tai fresh kamar ƙwayar ƙwai, ga pink ɗinta sunyi kyau tare dayin wani bala'in pink, sai wahala hula mai gashi da Oumuu ta sanya mata tafin ƙafarta sanye cikin Aquaholic Slippers, tai kyau sosai kamar ba Julde ba. Oumuu na zaunar da ita ta juya da ɗan sauri saboda ƙarar buga ƙofar da taji, gabanta ne ya faɗi saboda ganin Abu Maleek dake shirin faɗuwa dukkan jikinsa rawa yake, idanunsa a Lumshe da sauri tayi wajansa, Julde kam ƙara zama tayi tana tsotsar yatsarta tana jin daɗin fito da ita da Oumuu tayi. "Innalillahi wa'inna ilaihir Zaki na, mene ya sameka Sabunallahu! Zaki what happened to you kai da waye? Waye ta tare ka? Me akace maka? Ina ke maka ciwo? Ko wani ya baka wani abu kaci ne???" Ta ƙare tarin tambayoyin nata murya a raunace, hanunsa ta riƙe cikin fusgar Numfashin ya fara kokawa da laɓɓansa kafin ya samu zarafin furta. "Asthma,, Inhaler!!!!! Oumuu!!!!!!" Ya faɗa yana yin baya kai tsaye ya faɗa saman kujerar da Julde take kai, kansa ya sauka a ƙirjinta saboda tsayin da yayi mata, da wani irin sauri Oumuu tayi waje. Wani irin galabaitaccen numfashi Abu Maleek yaja tare da juyar da kansa inda yake jiyo wani sihirtaccen ƙamshi da ɗumi na dukan fuskarsa, da wani irin sauri ya cusa fuskarsa a cikin ƙir....... Abu Maleek isn't free contact to subscribe 08119237616 If you read for free🤷🏾‍♀️🤷🏾‍♀️🤷🏾‍♀️🤷🏾‍♀️🤷🏾‍♀️🤷🏾‍♀️🤷🏾‍♀️ *_43-44_* Ƙirjinta inda yake jiyo wani ƙamshi da kuma ɗumi na fitowa ta ciki, wani irin wahalallan numfashi ya ja da ƙarfi, yayinda jikinsa ya tsananta ɓari, idanunsa sun jajir. Tsananin a zaba da kuma fitar hayyaci da suka ratsa gangar jikinsa ya haddasa masa wani irin matsanancin ciwon kai, nan da nan kuma jijiyoyin kansa suka fito tare dayin raɗa raɗa a saman goshinsa. Kawo lokacin tuni ya fara ficewa daga hayyacinsa, saboda sosai ya shaƙi hayaƙin da bai san daga inda ya fito ba, hakan ya haddasa wa Numfashinsa cushewa tare da dunƙulewa waje guda. Jikinsa na rawa kamar mazari ya ƙara manna fuskarsa a tsakiyar ƙirjinta inda yake jin wani mugun daɗi idan yayi hakan, a hankali kuma ya miƙa hannunsa tare da kama na Julde wacce take zaune. Tun lokacin da taji kansa a saman ƙirjinta taji zuciyarta ta buga da ƙarfi, yayinda taji wani abu mai kama da fargaba na saukar mata a Zuciyarta, tsoro da zullumin rashin abinda yake faruwa ya wanzu a saman fuskarta, kallo guda zakai mata kasan tayi matuƙar razana. Ga wani a zabban hucin Numfashinsa wanda yake fita da ƙyar yake sauka sauka a saman ƙirjinta zuwa fuskarta, Ajiyar zuciya duk su biyun suka sauke lokacin da Abu Maleek ya manna tafin hannunsa a saman tsakiyar lallausan hannunta wanda ya sha ado da wani red ɗin lallai da Oumuu-Ayman ta ɗaura mata a ƴan yatsun. Kasa magana tayi itama ta shiga fidda numfashi saboda ba ƙaramin nauyi yayi mata a Jikinta ba, Musamman ƙirjinta da take jin kamar zai rabe gida biyu, saboda yadda ya sanya kansa da kuma tulin gashin kansa ya danne mata ƙirjinta, Hakan ya haifar da ɗan tsayawar nata numfashi itama ta shiga fidda dashi a hankali. Shiru tayi tare da sauke ajjiyar zuciya yana ƙara sauraran yadda bugun Zuciyarsu ke bugawa a tare dib! dib!! dib!! Haka zuciyarsu ke buga in one time kuma very fast, yadda numfashin nasu ke fita a tare kuma yake haɗewa waje guda, Zaka fahimci Tabbas su ɗin abu guda ne, amma rashin sani kowa yaƙi amsar ƙaddarar da tazo masa. Matse tafin hannunta dake cikin nasa yayi dalilin tsayawar da yaji numfashin sa yayi, kafin ya zagayar da ɗaya Hannun nasa zuwa bayan ququnta ya ƙanƙame shi da ƙarfi kana yaja wani irin wahalallan numfashin daya sanya Julde sakin kuka tare kifa fuskarta a saman tashi ba tare data sani ba. Abu Maleek kama duk yadda kake tunanin halin da yake ciki ɓata baki ne, dan ma yana trying control ɗin kansa ne, bakinsa ya buɗe zai magana amma ya kasa domin, he can't say what was in his heart ba, he can't explain how pain he feel in his heart, and it's difficult Mutum ya fahimci halin da yake ciki sai shi kaɗai da mahalicci, the pain is unexplainable. Shiru kawai yayi bayan ya ƙara manna innocent face ɗinsa a cikin ƙirjinta by mistake kuma laɓɓansa suka sauka a gefen nippy ɗinta da suke cikin rigar baccin. Da sauri Julde ta matse idanunta saboda jin yadda tsigar jikinta take mimmiƙewa, hakan yasa taji kamar wani abu ke mata yawo a jiki like kiyashi, All her life bata taɓa jin irin abun nan a Jikinta ba, hakan yasa ta ƙara sakin kuka. A hankali kuma hawayenta ke sauka a saman fuskarsa hakan yasa ya fara fidda wani gigitaccen numfashi, cikin fitar hayyaci ya ware laɓɓansa da sauri cikin wata kalar Muryar wacce take nuna ciwon daya keji yayi worse da yawa yace. "Ya Jabbaruuu!!" Ya faɗa yana taune lips ɗinsa tare da ƙanƙame Julde sosai a jikinsa yana jin kamar ya shige Jikinta ya wuta. Cikin tashin hankali Oumuu-Ayman ta fita daga cikin Sashin na Abu Maleek, kai tsaye kuma ta nufi nata sashin tana zuwa ta shige bedroom, tare da nufar wata ƙaramar box ta sanya hannunta a jikin box ɗin ta kawo wuta, tana sanya yatsarta jikin tampering ɗin box ɗin ta buɗe, cikin sauri ta fara duba Drugs ɗin ciki, cikin Sa'a ta samu Inhaler nasa. Gaba ɗaya a gigice take hakan yasa ko tsayawa rufe box ɗin ba tai ba, ta fice daga cikin bedroom ɗin, kai tsaye wajan flat ɗin nata tayi, tana jin yadda Hadimarta take mata magana, amma ina hankalin ta na can kan Abu Maleek. Wanda suran ciwon nasa ya ɗimauta ta, da sassarfa ta nufi Abu Maleek flat, a hanya taci karo da Adams, wanda yake tafe yana latsa Wayarsa da alama yana wani abu mai muhimmanci ne. Kallon Oumuu-Ayman yayi yaga ba yadda ya saba ganinta ba, duk da cewa baya sakin jikin yin magana da ita sai ta kama Amma ya danne zuciyarsa, Tare da zame wayar kunansa ya nufi wajan Oumuu cikin tafiyar ƙasaita yana zuwa ya kalli hannun Oumuu-Ayman zaro ido, saboda kaɗuwa da yayi sakamakon ganin Inhaler Abu Maleek a hannunta, sai kuma yayi saurin ɗauke tunanin da yake a ransa yace. "Oumuu-Ayman lafiya dai ko?" Kallonsa tayi cikin damuwa kamar zatai kuka tace "Adams jikin ɗan uwanka ya tashi" "Ikon Allah" Shine kawai abinda Adams ya faɗa kafin yace. "Tunda ya dawo yayi ne??" Kai ta girgiza masa Idanunta na kawo hawaye, kowa da rauninsa amma ita Abu Maleek shi ne nata raunin kafin tace. "A'a wallahi, ko ciwon kai bai ba, kawai yanzu ina parlonsa naga ya Shigo riƙe da ƙirjinsa ya rufe fuskarsa da tafin hannunsa, hakan yasa na fahimci halin da yake ciki, Adams ina jin tsoro ban sani ba ko har a Madrid yana tasar masa ko kuma yanzu ne, ɗan uwanka yana buƙatar ka Adams" Ta faɗa hawayen idanunta na zuba, sosai Adams yayi mamaki, domin rabon da yaga Oumuu na kuka ya manta, har rasuwar King Tunde Muhammad Jalal babu wanda zai ce yaga zubar hawayenta, amma yanzu dalilin Abu Maleek tana sakin Kuka. Kai kawai ya jinjina yabi bayan Oumuu da kallo, kamar zai huce sai kuma yabi bayan Oumuu-Ayman ɗin just to see yadda jikin Abu Maleek ɗin yake. Kasancewar ƙofar shiga babban Parlon abuɗe take yasa Oumuu-Ayman kai tsaye ta shige ciki, tana shiga ta nufi inda suke sai a lokacin ta tuna da Julde, wacce ta zaunar da ita a wajan, Kallon yadda Julde take kuka wiwi tayi, duk Jikinta rawa yake, yayinda shi kuma yake riƙe da ita zuwa lokacin, ko ido baya iyawa buɗewa, sai amon sautin Muryar kukanta kawai da yake jiyowa, sai kuma wani duhu da yake gani a cikin ƙwayar idanunsa. Oumuu-Ayman na zuwa ta zauna gefensu, tare da ɓalle Murfin Inhaler, har zata sanya ta ɗauke Abu Maleek daga jikin Abu Maleek, sai kuma ta sauke ajjiyar tare da kallon Julde a hankali tace. "Dai na kuka Daughter maza sanya masa wanann a baki, bari na ɗura yatsarki a inda zaki dinga dannawa" Ta faɗa tana ɗurawa Julde Inhaler a tafin hannunta kafin ta ɗura hannunta a saman bakin Abu Maleek tare da saita bakin Inhaler a cikin bakinsa, sai da ta tabbatar komai ya dai-dai-ta sannan tace. "Stop cry My Daughter, idan kina kuka zuciyarsa zafi take, maza fesa masa Inhaler he will be fine in sha Allah" Ta ƙare maganar tana shafa kan Abu Maleek tare tsorawa fuskarsa idanu, Julde da har yanzu bata san meke damunsa ba, haka kuma bata san matsayinta a wajansa ba, yasa tana jan ajjiyar zuciya Jikinta na ɗan rawa ta danna yatsarta a inda Oumuu-Ayman ta ɗura mata, Wata ƙaƙƙarfar ajjiyar zuciya Abu Maleek ya sauke lokacin da Inhaler ta ratsa cikin bakinsa, da sauri kuma ya zame hannunsa da ququnta ya ɗura saman hannunta dake bakinta, kafin ya saita hannunsa a wajan na Julde ya shiga danna Inhaler da sauri da sauri. Turo baki Julde tayi tana kwaɓe fuska kamar zata ƙara sakin wani kukan tace. "Oumuu bana iya ba? To mene yasa yake yi da kansa? Ko baya son nawa ne" Girgiza kai Oumuu-Ayman tayi tana faɗin. "Is not like that Daughter, yafi yi da sauri saboda ya samu sassauci daga ciwon da yake ciki, kiyi masa addu'a Kinji" Adams dake tsaye bakin ƙofa ya kasa koda mutsi ne, saboda mamakin da yayi masa yawa, tun shigowar sa idanunsa ya sauka akan ƙyakkyawar Yarinyar, Wacce kallo yayi mata yasan shekarunta basu huce 17yrs ba, gefe guda kuma tunda Idanun zuciyarsa suka kalli Julde yanayin bugawar zuciyarsa tasa ya sauya, daga wani abu na daban zuwa wani abu wanda yake jinsa kamar so! A hankali ya ƙarasa shiga Parlon kafin yace. "Yaya jikin nasa?" Ya tambaya yana ƙara ware idanunsa akan Julde, wacce kyahun da tayi a cikin idanunsa ɓata baki, Wacece ita? Mene ya kawota cikin Alaafi? Har Kuma cikin sashin na Abu Maleek sashin da ko shi bai fiya shigarsa ba, saboda matakan tsaron da suke jikin ko wacce ƙofa, something is feshin, Oumuu-Ayman da tayi shiru tana kallon yadda Abu Maleek yake sauke numfashi a hankali, da alama ya fara jin sassauci daga ciwon da yake ciki, Idanunta ta ɗaga ta kalli Adams ganin Gaba ɗaya idanunsa ba akanta yake ba yasa ta juya, sai a lokacin data tuna da Julde na wajan, a ranta tace. "Shikenan batun ɓoyewa ya ƙare" Mema ya sanya ta fito da ita ne, yanzu bata da wata mafita wacce zata kare kanta da kuma ƙaryar da zata shimfiɗa akan Julde, cikin basarwa tace. "Allahamdulillah, naga ciwon ya fara sauka, taimakamin na kaisa Bedroom" A hankali ya zame idanunsa yana mai dashi akan Abu Maleek, wanda gumi ya shiga feso masa jikinsa kuma duk ya saki, Shikam tunda ya fara shaƙar Inhaler yaji numfashin nasa ya fara sauka a cikin huhunsa, hakan yasa ya ƙara narkewa jikin Julde yana shaƙar Inhaler yana shaƙar ƙamshin dake fita a ƙirjinta, yayinda har kawo lokacin hawayenta bai tsaya ba. Miƙewa Oumuu-Ayman tayi tare da ƙoƙarin janye kan Abu Maleek dake ƙirjin Julde, da sauri Julde ta kwaɓe fuska hawaye na sakko mata tace. "Oumuu zai gudu fa, kice kada ya sauka Kinji" Ta ƙare maganar tana ƙaryar da wuya like yadda Abu Maleek ɗin keyi, Ganin haka yasa Oumuu-Ayman faɗin. "A'a Daughter, ɗaki zan kaisa fa, naga bacci zaiyi" Girgiza kai Julde tayi tace. "A'a Oumuu ni kibarsa ba kinci bashi da Lafiya ba?" Adams dake Kallonta yace "to ba kya jin nauyi ne? Kalleki ba kuma ki kallesa" Shiru tayi Saboda jin baƙuwar Murya da tayi sai kuma tace "waye wannan ɗin? Shima ɗan ki ne?" Oumuu-Ayman dake janye Abu Maleek tana miƙar dashi zaune tace. "Eh, yayan Ballowo ki ne" Washe baki tayi haƙuranta da sukai fari yanzu suka bayyana kafin tace. "To amma dai kana magana ko? Ba Irin Ballowo ne ba kai? Nama san zakai magana ai ina jin hakan a jikina" Shiru yayi mata sai fuskarta daya tsorawa idanu, kafin a hankali ya sauke idanunsa zuwa cikin idanunsa da yake masa tsananin kama da dana Abu Maleek har blue ɗin ciki iri guda ne, bambancin kawai nata a ɗan juye suke, sosai surutun ya birge Adams. Abu Maleek kam cikin dauriya ya ɗan aro jarumta ya sanyawa kansa, duk da cewa har kawo lokacin bai ji dai-dai ba, amma ya ɗan samu relief daga azabar ciwon da yake ciki, bisa taimakon Oumuu-Ayman ya miƙe tsaye gaba ɗaya kuma ya narke a jikin nata, ita dai Oumuu-Ayman bata tsaya biyewa Adams ba taja Abu Maleek zuwa can part ɗin da yake amfani dashi a cikin flat nasa. Bayan shigewar su ne, kuma Adams ya gyara tsaiwarsa cikin son jin sautin zazzaƙar Muryarta yace. "Ke kuma magana kike so? Cai cai cai haka?" Ya faɗa yana kalon tsarin surarta, jerarrun teeths ɗinta ta buɗe tace. "To ai kurma ne kawai yake shiru da bakinsa ko? To kai yaya sunanka?" Murmushi yayi sosai yana shafa kai yace. "You Are beautiful, i mean kina da kyau sosai" Ya faɗa yana Kallonta kafin kuma ya ware idanunsa saboda abinda yaji tace na. "Haka a Rugar mu wasu suke faɗa, amma kasan mene?" Girgiza mata kai yayi domin a tunaninsa tana kallonsa, jin shiru ne yasa Julde tura yatsarta a baki tana fara tsotsa kuma ta zame tace. "Ayyah! Nikam ai ban taɓa ganin kyau ɗina ba, kai ma kana da kyau ne kamar nawa?" Ta faɗa lokacin da idanunta yayi rau rau, da mamaki Adams yake Kallonta kafin yace. "Kamar ya?? Mene yasa baki kallon kyan naki?" Yarfar da hannayenta tayi Alamar ohhhu!! Sai kuma tace. "To ai bana gani, nifa Makauniya ce, kai ma bana ganinka, haka ban taɓa ganin Ballowo ba, har muka gama zama a cikin jeji" Wani irin buɗe ido Adams yayi saboda kaɗuwa da al'ajabi gadai idanunta sosai a buɗe babu wata alama data nuna ita Makauniya ce, cikin mamaki yace. "Wacece ke? Daga ina kike? Wane ya kawo ki nan ɗin tunda ke Makauniya ce, And wanne jejie kike magana" Ya jera mata tambayar yana ƙara buɗe ido Baki Julde za buɗe zatai magana sai kuma Oumuu-Ayman ta katse ta da faɗin. "Daughter lokacin sallar Isshā yayi maza zo muje kiyi, kici abinci ki kwanta kinji ko" Da sauri Adams ya juya a zuciyarsa yana faɗin. "Ƙwarƙwara da ita tafi mutanan gida sakewa, duk laifin Daddy ne daya bata dama mtwss!!!!" Ya faɗi hakan a ransa yana ɗan jan siririn tsaki gefe guda kuma ya fice daga flat ɗin cike da so da kuma ƙaunar Yarinyar daku sunanta bai sani ba. Ƙara narkewa jikin duvet ɗinsa Abu Maleek yayi yana jin wani iri sam ɗumin duvet ɗin bai gamsar dashi ba, duk da cewa a cikin halin ciwo yake amma ya fahimci ɗumin jikin Julde daban yake dana duvet ɗin, kuma har A.c Oumuu duk sai wani blue light ta bar masa, Marai-raice fuska yayi yana taune leɓansa yana jin yadda kuma numfashin sa ke dai-dai-to wa, lumshe idanunsa yayi sai kuma ya saki tsaki saboda abinda yake masa gizo a cikin idanunsa, A haka bacci ya ɗauke sa. Washe gari 4:10 Ya shiga motsa idanunsa Wanda sukai masa nauyi sosai, wani numfashi yaja cikin Sa'a kuma yaji Numfashinsa yayi nrml kamar ko yaushe, cukurkuɗewa yayi cikin duvet ɗin kafin ya miƙe zaune a hankali bakinsa ɗauke da addu'a, Ya motsa fuska yayi jin yadda gaba ɗaya jikinsa yayi weak, lumshe idanunsa yay yana taune leɓansa da sauri kuma ya buɗe tunawa da ko sallar Isshā bai ba, jiki a sanyaye ya miƙe tsaye, A hankali ya miƙa hannunsa ya kunna light ɗin bedroom ɗin, cikin nutsuwarsa da kamewa irinta masu sarauta ya nufi bathroom, Ruwa mai ɗan zafi ya sanya rabonsa da ruwan zafi kam har ya manta, bayan yayi wanka yayi brush ya ɗaura alwala, handrayer, Ya ɗauka sai kuma ya ajjiye yana langwaɓar da kansa gefe saboda gaba ɗaya bashi da wani kuzari. Jikinsa yaja zuwa bedroom yana zuwa yaja stool ya zauna, Wani cream ya shafa mai ƙamshi da laushi kana ya shafa wani Ginger Geminal Oil -hair bayan ya shafawa kan nasa mai ne ya ɗauki Luxury Beard Oil ya shafa a sajansa zuwa gemunsa, nan da nan ya ɗauki ƙamshi da kuma ƙyalli. Wata lallausar White kaftan ya ɗauka mai gajeran hannu ya sanya bayan ya sanya pat da trouser, a hankali ya jawo wata ƙatuwar prayer mat ya shimfiɗa cikin nutsuwa kuma ya tayar da sallah, bayan ya idar ya zauna har lokacin sallar Subhi yayi jiki a matuƙar sayaye ya gabatar da sallar dan bazai iya zuwa Masjid ba, yana idarwa ya zame rigar jikinsa ya zauna da trouser nan na ɗewa yay cikin duvet nan take bacci ya ɗauke sa. Gaba ɗaya suna zaune saman dinning area kasancewar yau Friday ne, Salimerh dake shan coffee ta kalli Oumuu-Ayman tace. "Oumuu-Ayman kwana biyu banga Zaki ba, ko kuma miskilanci nasa ne ya motsa a kanmu" Girgiza kai Oumuu-Ayman tayi tana ajjiye spoon ɗin hannunta tace. "Kwana biyu baya jin daɗi Asthma ɗinsa ya tashi tun shekaran jiya" A gigice Salimerh ta miƙe tana faɗin. "Subuhanallah, amma Oumuu-Ayman mene yasa baki faɗa min na duba shi ba?" Ta faɗa cikin tausayin yayan nata, Murmushi Mai Babban ɗaki tayi tace. "Ai da sauƙi nima yanzu naje dubasa yana ma bacci, kuma naga yau ɗin da safe har wajan tsuntsayen sa yaje, ƙila zuwa Yamma ya fito" Ajjiyar zuciya Salimerh ta sauke sai yanzu hankalin ta ya kwanta, a hankali ta zauna ta fara cin abinci, a ranta kuma tana faɗin. "Ka ƙara haƙuri, haƙiƙa azzalumai sun Cutar da rayuwarka, Amma komai yazo ƙarshe Lokaci kawai nake jira lokacin da gaskiya zata bayyana kanta" Ta ƙare maganar zucin tana Miƙewa domin tafiya makaranta. Queen Ayoola, Bola, Adams, Shakiru ba wanda yayi magana sai Sharefddeen da yace. "Allah sarki Zakin Oumuu-Ayman our champion har yanzu Asthma bar barshi ba, Allah ya ƙara lafiya zan dubasa zuwa anjima" Miƙewa Oumuu-Ayman tayi tana faɗin "Ameen ya rabbi, sai kazo" Ta faɗi hakan ne kuma domin tasan Sharefddeen bashi da Matsala, da wani irin kallo Queen Ayoola tabi bayan Oumuu-Ayman dashi, Bola ce ta numfasa tace. "Dan Allah Oumuu-Ayman na biyoki na dubasa??" Ta ƙare maganar Zuciyarta a karye, Allah ya gani tana son mijinta ciwonsa kuma dole ya shafe ta, Kallonta Oumuu-Ayman tayi kafin tace. "Yana bacci yanzu, amma yana tashi zan nema maki iso wajansa" Ta faɗa tana yin gaba zuwa fita daga cikin baban flat ɗin family ɗin baki ta isa zuwan cikin asalin harabar Alaafi ɗin, nan da nan Barori da Fadawa suka shiga zubewa suna gaida ita, kasancewar ta ƙwaƙƙwarar late King bai sanya sun hana bata girma ba, domin soyayyarta ƙarara ta bayyana a fuskar Late King Tunde Muhammad Jalal hakan yasa Kowa na Alaafi yake girmama ta fiye da Asalin matarsa Queen Ayoola, Queen Roomana wannan mai gaba ɗaya ce, So da ƙauna ko ina nuna mata yake. Kai tsaye wajan Dawakai ta nufa fa, Sarkin Kilisa na ganinta ya miƙe tsaye yana zubewa tare da gaisar da ita, Murmushi tayi sosai kafin tace.. "Ina fatan ana kula da dawakan Jalaluldeen Tunde Muhammad??" Cikin girmamawa yace. "In sha Allah, kullum cikin hidimta masu ake sunyi kyau da kuzari sosai ai zaiji daɗin ganinsu" Juyawa tayi ganin ba kowa yasa tace. "Yaya Khaleluddeen yake? Fatan yana cikin ƙoshin lafiya?" Ƙasa yayi da kansa yace. "Ya shugabanta Khaleluddeen yana cikin ƙoshin lafiya, kamar yadda kika buƙaci na bawa matata ta kula dashi har zuwa lokacin da zaki buƙace sa" Numfashi ta sauke cikin jin daɗi tace. "Ma sha Allah, ina godiya kwarai sai na sake dawowa" Ta faɗi haka tana juyawa, wajan Shanu ta nufa ta amshi Madara mai zafi wacce aka tasu a idanunta kana aka zuba mata zuma akai. Kai tsaye flat ɗin Abu Maleek ta nufa, Fitowar sa kenan daga cikin part ɗin da yake kwana, yana sanye cikin wasu Sleeveless jersey tank top wacce take milk sai tracksuit trouser mai kyau shi kuma black, yana tafe a hankali saboda rashin kuzarin da har yanzu bai samu ba, hannunsa riƙe da Inibi yana sha, sai sweet dake hannunsa, Kai tsaye babban Parlo ya nufa inda yake saka ran ganin Oumuu-Ayman yunwa yake ji sosai, Yana fitowa ya buɗe baki yana faɗin. "Oumuu! Oumuu!! Oumuu na fito yunwa ciki na please" Ya faɗa yana lumshe idanunsa tare da zubewa a saman kujera yana ajjiye sweet, jin zuciyarta ta buga da ƙarfi ne yasa ya ɗan marai-raice fuska tare dasa hannu ya riƙe saitin wajan, mostin da yaji ne ya sanya ya buɗe idanunsa kai tsaye kuma idanunsa ya sauka akan Julde wacce take bacci a saman kujera ta juya tare dayin miƙa, gaba ɗaya tayi baya zata faɗi, hakan yasa ya miƙe yana jan tsaki tare da nufar inda take kafin ya ƙarasa yaji ta saki wata iriyar...... Abu Maleek isn't free contact to subscribe 08119237616 Kiji tsoran Allah🥰 *_45-46_* Miƙa a hankali kuma ta sauke ajjiyar zuciya tare da mirginawa ta koma baccin ta, tana haɗe Jikinta waje guda saboda sanyin A.c, domin ko sanyin gari babu a flat ɗin na Abu Maleek ko ina a rufe yake. Ganin ta gyara kwanciyar nata ne ya sanya shi yin baya tare da komawa saman kujera ya zauna, shiru yayi zuciyarsa fal tunani, ganin tunanin na son yi masa yawa ne ya sanya ya ɗauki remote ya kunna t.v, duk channel ɗin da yakai sai yaga suna love serious tsaki yaja murya can ƙasa yace. "Uhm! Iskanci ko ina ba dole mutum ya lalace ba idan yana kallon wannan shirman" Ya faɗa yana saurin sauya channel daga telemondo zuwa zee world, lumshe idanunsa yayi a hankali kana ya shiga sauke ajjiyar zuciya, kafin a hankali ya buɗe idanunsa tare da sauke ganinsa akan wani mutum dake fuskar t.v, Yanayin shigarsa mutumin ya tabbatar da cewa sarki ne, ƙara ware idanunsa yayi sosai, ganin yadda yake zazzaga mazifa, yayinda matansa suke gefe da alama kuma shine da gaskiya. Idanunsa ya mayar ƙasan t.v haka nan ya samu kansa da duba sunan film ɗin ganin an sanya Johda and akbar yasa ya tabbatar da cewa mijin shine Akbar matar kuma Johda amma sauran matan fa?? Jalaluldeen Muhammad Akbar ne ya zare ta kobin hannunsa lokacin daya samu labarin ɗan gidan Mahmanga wacce ya kewa kallon uwa ya shigo palace ɗin ya kashe masa babban amininsa kuma ɗan uwansa.. Haka Abu Maleek ya wanzu a parlon yana kallon Film ɗin Johda and akbar yana nan zaune har aka gama episode ɗin ranar aka tsaya a wajan da Akbar yake ƙona kujerar Sarauta saboda baƙin ciki da kuma tashin hankali, yace kujerar bata haifar masa da komai ba sai damuwa, ko burinsa yaga ya mallaki kujerar dan haka bata da wani Amfani shine ya sanya ya cilla mata huta. Sauya channel yayi zuwa International channel wato (Aljazeera) Ajjiyar zuciya ya sauke tare dayin baya ya lafe saman kujerar tare da lumshe idanunsa, Tunani ne fal ransa, haka nan kuma tunaninsa ya ƙara ta'azzara tunda ya kalli Johda and akbar, wato sarauta banzar abace, musamman yadda yaga palace ɗin su Akbar take, Masarauta iya Masarauta, amma kowa son zuciyarsa yake bi, mutane kaɗan ne masu tsoran Allah, Ƙara fesar da iska yayi daga cikin bakinsa, wato zafin mulki sai ya sanya ka kashe ɗan uwanka?? wannan tunanin Shine a ransa kafin ya ja table ya ɗura fararan ƙafafuwansa yana jan tsaki a cikin ransa yace. "Shima Akbar yayi haɗa ma, mata uku kamar wani maye, Queen Johda, Queen Rukayyah, Queen Salima" Ya faɗa yana sanya hannunsa tare da shafa sajan fuskarsa yana ɗan fidda numfashi kaɗan. Oumuu-Ayman ce ta shigo cikin Babban Parlon hannunta riƙe da wata ƙwarya mai kyau anyi mata zanan tambarin sarautar, tunda ta shigo idanunta ya sauka a kansa yana zaune ya lumshe idanunsa tare miƙar da ƙafafuwansa a saman table, Wajansa ta nufa tana sakin Murmushi tana zuwa ta ajjiye ƙwaryar hannun nata a saman wani table ɗin daban, kafin ta juya ta nufi cikin wani wanda da alama kitchen ne, plate ta ɗauka ta zuba masa alkali da bakilawa, sai kuma wani da zuba masa tarkacan fruits domin yau abincin Masarauta take son yaci. Bayan ta gama jera masa komai a table ɗin ne ta nemi waje kusa dashi ta zauna tare da faɗin. "Zaki your breakfast is ready" Idanunsa ya buɗe a hankali ya kalleta sai kuma ya ɗauke idanunsa tare da kawar da abinda yake ransa, table ɗin ya tsorawa idanu kafin da sauri ya kalli Oumuu-Ayman tare da faɗin. "Oumuu what is this??? Nifa ba wannan ba" Ya faɗa yana marai-raice fuska tare da langwaɓar da kansa gefe guda alamar shi ba'ai masa dai-dai ba, Idanunta ta ɗauke daga garesa bayan tayi masa wani irin kallo sai kuma tace. "Abinda za kaci yau kenan, na tsara maka time table na duk abincin daza kaci, Breakfast, lunch, dinner, bayansu duk abinda aka baka ban yarda kaci ba" Ware idanunsa yayi sosai kamar bazai magana ba sai kuma yayi baya yana faɗin.. "Gaskiya Ni bazan iya cin wannan abun ba, mene wannan abun a duƙunƙune kuma??" Sosai abin ba ƙaramin mmki ya bata ba, musamman yadda taga yana narke fuska hakan ya tabbatar mata da gaskiyar abinda zuciyarsa yake faɗa, Tana jin yadda yake mita tai masa banza haka ta bashi Alkalin tauna ɗaya yayi yace shifa sam bazai ci ba, Sai ma ya motsa fuska yayi tare da Miƙewa tsaye yana faɗin. "Oumuu wannan ai a ciki zai tsaya kawai aiyi wani kamar maciji, uhm" Ya faɗa yana shigewa cikin part ɗinsa kai tsaye kuma bathroom ya huce ya ɗaura alwala jin ana kiran sallar zhur, bayan ya fito ne ya samu Oumuu zaune da Julde tana bata Abinci, daga kallo ɗaya da yayi musu bai sake ba ya nufi ƙofar baya kai tsaye ya shige masjid. Julde ta ɗan kwaɓe fuska tare da faɗin "Oumuu to baya magana ne wai shi??" Ta faɗa tana shagwaɓe wa, kamar zatai kuka. Murmushin kawai Oumuu tayi domin ta daɗe da fahimtar Julde matan nan masu surutu, gashi kuma Ubangiji na neman haɗata da miskilanci miji wanda gane masa sai addu'a. Fresh milk ta bata tana faɗin. "Yana magana mana,ba kiji muna hira dashi ba" Rau rau haka idanunta suka kawi ruwa kafin ta tura baki gaba tace. "Oumuu to ni mene yasa ba yayi min? Ko dan yaga bana gani ne, Allah Oumuu yanzu ji nake dama iduna zai buɗe naga Ballowo nasan ba wani kyau ne dashi ba" Wani irin Murmushi Oumuu-Ayman tayi kafin ta ɗaga Idanunta a sanyaye ta kalli bakin ƙofa, haɗa ido sukai da Abu Maleek wanda yake tsaye jinjine da ƙofa ya a harɗe hannayensa waje guda, Kallon yadda ya haɗe fuska tayi waje guda kafin ta ɗauke idanunta tana danne dariyar dake shirin kwace mata tace. "Eh gaskiya bai cika wani kyau ba, gashi nan da manyan idanu, da gashi har wuya kamar wani buzu, sai tsayi da faɗi kamar basamude, kai abinda zai wanda ya gani" Oumuu-Ayman ta faɗa tana sakin wata lafiyayyiyar dariya mai ban sha'awa, Abu Maleek kam cika yayi fam sai bakin yarinyar daya tsorawa idanu ko yawo bata haɗiya sai ɗan ban zan surutu kamar ako. Julde dake sauraran abinda Oumuu-Ayman take faɗa ne yasa ta karyar da wuya tace. "Ayyah, kenan shi yasa baya magana? Oumuu Kice yana kulani mana" Ta faɗa kamar zatai kuka, Daga bayansu sukaji ance. "Ni zan kulaki idan shi yaƙi, har labarai zanna baki ai" Washe baki tayi fararan haƙuranta suka bayyana har wani haske suke fiddawa kafin tace. "La!! Yayan Ranar ko Oumuu, shi kam yana da kirki" Da mamaki Oumuu-Ayman ta juya tana kallon Adams mene ya sanya masu tsaron flat ɗin Abu Maleek suka basshi ya shigo? Idanunta ta ɗauke daga kallon Adams kana ta miƙe tsaye tare da shigewa bedroom ɗin da Julde take kwana, Tayi hakan ne kuma domin ta haɗawa Julde ruwan haka, dalilin kuma hakan zai sanya ta janyeta daga wajan Adams. Da idanu kawai Abu Maleek yake kallon ɗan uwansa Adams da ita kanta Julde mamaki ya kamasa, ganin yadda Adams ɗin yake ta jan Julde ta surutu, Hakan nan yaji zuciyarsa babu daɗi ransa ya ɓaci ga wani mugun haushin yarinyar daya cika masa zuciya, Mai makon ya shigo sai kawai ya fice tare da nufar Lambu. Adams kam duk abinda Abu Maleek yana sane dashi, yana son ya Fahimci mene halaƙarsa da Yarinyar amma ya kasa fahimtar hakan, saboda yadda fuskar Abu Maleek take a ɗaure hakan yasa bai fahimci komai ba. Gyara zama yayi idanunsa akan Julde yace. "Uhm what's your name? I mean menene sunanki beauty?" Shiru tayi sai kuma tace "Naji ƙamshin turaren Ballowo shi ne ya shigo?" Ta faɗa tana narkar da fuska, da rashin fahimta yace. "Ballowo?? Waye haka kuma?" Cikin siririyar muryarta tace "Oumuu tace sunansa Jalaluldeen amma ana ce masa Abu Maleek to Shine Ballowo ai" Shiru yayi yana nazari kafin ya ɗan cije baki yace. "Nagane, ba shi bane ƙamshin turarena kikaji" Girgiza kai tayi Idanunta na kawo ruwa tace. "Allah shi ne gashi nan naji zuciyata yana harbawa, kuma sai yazo waje kawai na kejin hakan" Ta faɗa Idanunta cike da hawaye, wani abu mai ɗaci Adams ya haɗiye domin jiya kawai da yaga yarinyar tayiwa zuciyarsa mugun kamo, da ƙyar ya iya bacci daya rufe idanunsa ita yake kallo. Ajjiyar zuciya ya sauke tare da faɗin "Ok Amma kina son idanunki su buɗe ko?" Da sauri ta ɗaga kai tace "Eh ko dan naga Ballowo ai" Jinjina kai yayi yace "Ok zanwa Oumuu-Ayman magana za'a fita dake waje ayi maki aiki idanunki su buɗe" Wani daɗi ne ya lulluɓe zuciyar Julde wanda ya sanya tayi ɗan tsalle a saman kujera hakan yasa brest ɗinta juyawa wanda suke a tsaye ƙam, Cikin farin ciki tace "Dan Allah da gaske kake? Idanuna zai buɗe?" Murmushi yayi mai sauti domin komai na Julde birgeshi suke kafin yace. "Eh mana, amma kiyi min al'ƙawari" Da sauri ta ɗaga kanta tace "Nayi maka Allah tunda idanuna zasu buɗe" Ɗan juya yayi sai kuma ya sauke numfashi ganin babu kowa ne yasa shi faɗin "Kimin Al'ƙawarin ba zaki taɓa auran Ballowo ɗinki ba?? Kimin Al'ƙawarin ba zaki taɓa son sa ba" Shiru tayi a zahiri tasan kalmar Aure kuma tasan daman ai Ballowo ɗinta bazai ce zai aureta ba, sannan bata san soyayya ba tana jinta dai a baki, Ya take? Ya daɗin ta take duk bata sani ba, ganin tayi shiru yasa Adams faɗin. "Ko baki son idanun naki ya buɗe ki fara gani kamar kowa beauty?" A sanyaye tace "A'a ina so, kuma na baka al'ƙawari" Wata lafiyayyiyar ajjiyar zuciya Adams ya sauke yana jin wani daɗi na ratsa masa zuciya kafin ya ɗan ware idanunsa yace. "Ok Yaya sunanki, Nima gaya min tunda Oumuu-Ayman ta faɗa maki nawa ko?" Ji tayi Jikinta duk yayi sanyi ba tare da sanin dalilin faruwar hakan ba tace. "Hawwa'u Julde" Lumshe idanunsa yayi yana jin daɗin sunan nayi masa yawo a cikin ƙwaƙwalwarsa. Oumuu-Ayman ce ta fito fuska a sake tace "Zo Daughter kiyi wanka ki Sallah ki kwanta ki huta" Hannu Julde ta miƙawa Oumuu-Ayman haka ta miƙar da ita suka nufi ciki, Gyara zama Adams yayi domin ya ɗauki alwashin bazai bar gurin nan ba sai an faɗa masa Matsayin Julde a cikin Alaafi. A hankali yake tafiya cike da nutsuwa da kamewa ga wata haiba da kwarjini daya mamaye ilahirin saman fuskarsa, Yana tafe yana sauke numfashi tare da Ajjiyar zuciya a jajjere yana jin ransa na ƙara ɓaci, Ga kuma gudun da zuciyarsa ta ƙara, a haka ya isa haɗaɗɗan Lambun nasa mai ɗauke da shukoki da furanni dabam dabam, Ga kukan wasu tsuntsaye dake tashi a hankali yake saukar da nutsuwa kuma a zuciya, Gusa da ƙoramar dage gudana a wajan ya ƙarasa, tare da zama a wajan wata duguwar kujera ta hutawa, Jikin kujerar yabi ya ɗan kishin giɗa yana sauke ajjiyar zuciya tare da lumshe idanunsa, a hankali kuma ya zura ƙafafuwansa cikin ƙoramar, Ya shiga wasa da ƙafafuwansa nasa yana jin daɗin sanyin ruwan nayi masa daɗi, Wayarsa dake aljihu ce ta fara ƙara yana ji amma bai ko motsa ba, sai da akai wajan 5 miss call kafin ya zaro haɗaɗɗiyar wayar tasa, Ganin sunan Salimerh yasa yayi answering call tare da sawa a speaker. Daga can ɓangaren kowa Salimerh ce, zaune a cikin mota Dawowar ta daga makaranta kenan, har zata shiga ciki sai kuma ta tsaya tare da ɗaukan waya ta kira Abu Maleek ajjiyar zuciya ta sauke lokacin da taji ya ɗaga kiran. Kafin a hankali ciki ƙasa da Murya yadda ba zata damesa ba tace. "Fatan zaki yana cikin koshin lafiya?" Ta faɗa tana ƙara gyara zama, sanin ba lallai yayi magana bane yasa ta faɗin. "Zaki dan Allah dukkan abinda zai fito a hannun Mumy kada kaci, ko ruwa ta baka kada kasha" Ta faɗa cikin raunin Murya. Abu Maleek dake sauraranta ya ɗan gyara kwanciyar sa yana ware idanunsa tare saukar da idanunsa a saman nunannun gauva wacce sukai manya gwanin sha'awa, Kafin ya Fito da tongue ɗinsa ya shiga taune leɓansa tare da sauke ajjiyar zuciya yace. "Uhm" Ya faɗa cikin wani Emotional sound domin tun ɗazo ya kejin jikinsa duk yayi weak. Jin "Uhm" ɗin da yace ne yasa Salimerh fahimtar cewa ƙarin bayani ya keso cikin nutsuwa da kuma dadɗan kalami tace. "I don't means anything Zaki, kowa da kalar zuciyarsa, Mumy mahaifiyata ce, amma kwanan na fahimci wasu muna nan abu a tare da ita, to dan Allah ka tayani tseratar da rayuwarka, idan kayi hakan zaka taimake ni ƙwarai wajan ganin nayi aikina ba tare da wani matsala ta faru ba, a yanzu hana da shaidar da zan nuna maka amma Tabbas ina zargin mahaifiyata akan abubuwan da suke faruwa a cikin Alaafin, Dan Allah Zaki daga nan har abada kada ka sake bawa Mumy dama a kanka, Kada ka sakar mata fuskar da zata baka wani abu tace kaci" Ta ƙare maganar Muryarta na rawa kamar zatai kuka, Tunda ta fara maganar yake sauraranta yake kuma fahimtar kalaman nata, amma tayaya Mumy zata cutar dashi? Baya tana bashi maganin damuwa a lokacin da zuciyarsa take masa ciwo? Wannan maganar ma ta sanya yaji yana ƙaunar zuwa wajan Mumy yaji idan zai samu abinda take basa. Jin yayi shiru ne Kamar baya fahimta yasa Salimerh faɗin. "Please Zaki saboda Allah ba danni ba" Ganin tana shirin sauya masa lissafi yasa a ɗan kasalance ya buɗe baki yace. "Ok!" Ya faɗi hakan yana kashe kiran nata, Kafin a hankali ya miƙe jin ana sallar Asar, ko flat ɗin bai koma ba ya nufi Masjid. Oumuu-Ayman ce ta kalli Adams tace. "Me kace?" Ta faɗa like batai understanding maganar tasa ba, bai damu ba domin shike nema a wajanta dan haka ya gyara zama yace. "Wacece wannan Julden? Mene haɗin ta da Alaafi??" Murmushi Oumuu-Ayman tayi tace. "Ba kowa bace ita ɗin face sabuwar Hadima wacce ake sanya ran zata zama Amintacciyar Hadimar sabon King" Jinjina kai yayi cike da gamsuwa kafin yace. "Zan ƴantar da ita, domin naji kamar ina sonta Oumuu-Ayman, kuma zan fita da ita waje domin a gyara mata idanunta" Kallonsa kawai Oumuu-Ayman tayi tana Miƙewa tsaye tace "To babu matsala za muyi magana da Mai Babban ɗaki, batun ƴantar da ita kuma baka da wannan damar Aremo Adams Tunde Muhammad Jalal" Ta faɗi hakan tana shigewa bedroom ɗin Julde tana zuwa ta sameta har bacci ya ɗauke ta, Abu Maleek kam bai dawo cikin flat ɗin nasa ba sai bayan sallar Isshā domin daga Lambun nasa gidan gonarsa ya shige. Yana dawowa wanka yayi ya shirya cikin wasu Maroon ɗin Payjmas masu kyau, kana ya ja sweet ya rungome. Washe gari Da yamma a can bayan Masarauta cikin wani ƙaramin ɗaki wanda ciyayi ya lulluɓe, wata mata ce tsaye akan wata wata magidanciyar mace, wacce ta cure Jikinta wace guda, jikin nata sai ɓari yake kafin a hankali ta buɗe baki tace. "Ban sani ba, ban san inda take ba, bana da Labarin komai akai, ki yarda dani" Dariya matar dake kanta tayi kafin cikin fusata ta ɗaga hannu ta shararawa mai maganar mari tare dasa ƙafa ta danne mata ciki da ƙarfi kuma tace. "Ohhh! Ba zaki faɗa ba? Munafuka ƙarya kike, babu wanda King Tunde Muhammad Jalal yake bashi amana yake faɗa masa sirrinsa kamar ke, Tabbas a wannan karan idan kikai gardama ba Iya kan ran King Tunde Muhammad Jalal zan tsaya, zan taɓa abu mafi suyiwa a Ranki, zan nakasta jikinki ko kuma na kawar dashi daga Duniyar baki ɗaya, wallahi billahi idan baki faɗa min inda TASWIRAR Masarautar nan take ba, zaki mamakin abinda zai aikatawa JALALULDEEN TUNDE MUHAMMAD JALAL" A gigice matar ta riƙe ƙafar mai maganar tana faɗin. "Duk abinda zaki aikata Kada ki taɓa Zaki, he's innocent Zaki ladama idan kikace a wannan karan zaki ƙara cutar dashi, ki rabu da Zaki ki rabu da King Tunde Muhammad Jalal duk abinda zaki ya tsaya iya kai na" Ta faɗa tana sakin kuka, tare da ƙara riƙe ƙafar matar, Wata dariyar matar tayi tana gyara tsawarta kafin tace.. "Au ashe fa maki da labari ko? Yanzu wajan 30days sa rasuwar King Tunde Muhammad Jalal kenan kinga Jalaluldeen kawai ya rage min idan har baki faɗa min inda zan samu taswirar da za'a iya fita da kaya a cikin Alaafi ba tare da kawo ya gani" Cikin Kaɗuwa da tashin hankali matar tace. "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un, Mijina ya rasu??? Kin kashe min miji....," Katseta tayi da faɗin "Uhm ba kiga komai ki zauna kada ki faɗa min Inda Taswirar take zuwa gobe zaki samu labarin mutuwar ɗakin ki" A gigice matar ta ɗaga Idanunta kana da ƙarfi tace "Zanan Taswirar yana ƙirjin Jalalu..... 😍👏🏻 Ayi weekend lafiya, mun kusa zuwa wajan daɗin kamar yadda na faɗa ba sauri nake ba, sannu a hankali za kuyi farin ciki... Abu Maleek isn't free contact to subscribe 08119237616 *_47-48_* "Ƙirjin Jalaluldeen" wata iriyar juyawa matar tayi tare da sauke idanunta akan wacce take gabanta tace "what!? Zanan Taswirar Alaafi a ƙirjin Abu Maleek? How can that be possible? Lallai Kunyi amfani da iliminku kun nuna min cewa ban iya komai ba, amma a wannan karan zan nuna maku cewa ban fito ba sai dana shirya, Tabbas zaku gane cewa ni murucin kan dutse ce" Ta ƙare maganar tana sakin wani shu'umin e mai ɗauke da Zallar mugunta haɗi da mugun nufi a hankali kuma taja baya tare da neman wajan zama ta zauna saman kujera cikin nutsuwa da izza tace. "Lallai kun raina ni, kuna da tabbacin cewa akwai mai farautar zanan Taswira wannan dalilin ya sanya kuka rasa inda zaku zana Taswirar sai jikin Abu Maleek? Well-done, what a great idea? Waye mai wannan tunanin tsakanin ko ukun nan?" Shiru tayi tana kallon idanun matar dake gabanta wacce har zuwa lokacin bata daina kuka ba, saboda tashin hankali da take ciki, ga mutuwar King Tunde Muhammad Jalal data risketa a yanzu tayi mugun gigita mata lissafi, hakan yasa take kuka bil haƙƙi da dukkan Zuciyarta, tayi baƙi ta rame, saboda rashin saboda da kuma rashin Abinci wanda bata samun ishesshe ta sanya a cikinta. Miƙewa Matar tayi tana gyara ƙyakkyawar sutturar dake Jikinta, cikin isarta tace. "Any way kin taimaki rayuwar ɗan ki, da kuma kanki gaba ɗaya kuma idan ina da rai da lafiya wallahi sai naga ƙarshen Abu Maleek na maki wannan Al'ƙawarin" A gigice Queen Roomana wacce kanta yake a ƙasa ta ɗaga Idanunta cikin sabon tashin hankalin daya shigeta take bin matar da kallo kafin a hankali ta sauke Ajjiyar zuciya cikin ranta take faɗin. "Uhm Rashin sani yafi dare duhu, ina mai tabbatar maki da cewa duk ranar da kika yi gigin taɓa Zaki da niyyar samun zanan Taswirar nan ina mai tabbatar maki sai dai wata bake ba, duk yadda kike tunanin Alaafi ta huce haka, tsananin tsaro da kuma kariyarta basu taɓa bari ki samu abinda kike so ba, wannan dalilin ya sanya komai na Alaafi a shirye yake, koda kin kashe Abu Maleek kinyi banza domin ba iya jikinsa kaɗai wannan zanan Taswirar take ba" Da sauri matar ta juya tana kallon Queen Roomana kafin ta nuna ta da hannu tace. "Magana kikai? Did you just talk back at me Roomana???" Girgiza kai kawai Queen Roomana tayi tana jin zuciyarta wani irin bugawa, tsoro da fargabar abinda zai samu Abu Maleek ya cika mata zuciya, so take tace ko sauya ɗaya takk ta fita da ita taga Zakinta,Amma ina bata da wannan damar tasan har abada ita da Abu Maleek sai dai a darin Salam, domin zuciyarta ka gab da muguwa Abubuwa sun taro sun yi mata yawa a Zuciya. Hawayen idanunta ta share ta kifa kanta a saman cinyoyinta a hankali ta shiga sauke ajjiyar zuciya, Wani killer smile matar tayi kafin a hankali ta juya tare da fita daga cikin ɗan ƙaramin ɗakin. Mutumin dake gadin wajan ne ya rusuna tare da gaisheta,kai kawai ta ɗaga masa cikin iko haɗi da isa tace. "Ka haɗa mata fruits ka bata, ka tabbatar tasha domin ina buƙatar ganin a raye saboda yanzu ne wasan zai fara, badai ta rusa min dukkan wani plans ɗina ba, Tabbas ni kuma zan sanya ɗan cikinta wanda take ji dashi ya kasheta da hannunsa Just watch and see" Tana faɗin hakan tayi gaba Abinta, sa idanu kawai mai gadin ya bita a ransa yana jinjina rashin imani na matar. A hankali ya fito daga cikin bathroom sanye da wani long white towel wanda ya sauka zuwa west ɗinsa, hannunsa riƙe da wani ƙaramin towel yana tsane ruwan dake zuba daga gashin kansa zuwa farar matar jikinsa. Lumshe idanunsa yayi a hankali tare da jan wani reaction sound mai bayyana ƴar kasalar dake kwance a jikinsa, Slowly kuma ya buɗe dugwayen eyes lashes masa wanda sukai wani kyau yalolo ruwa duk ya manne masu. Stool yaja ya zauna tare da gyara zamansa sosai yay farcing mirror'n dake maƙale a jikin dressing mirror ɗin bedroom ɗinsa, Cikin nutsuwa ya shiga shafawa jikinsa wani cream mai ƙamshi da laushi, kafin ya ɗauki handrayer ya gyara tsaftacciyyar sumar kansa, kana ya shafa mata Ginger Geminal Oil - hair kana ya ɗauki wani ribbon ya ɗaure sumar kan nasa daga ƙasa. Body spray ya shafa a jikinsa kana ya nufi wajan wardrobe. Wasu floral jacquard one button suit ya sanya, wanda suka kasance nevy blue ga wani taushi da suke dashi, sai wani Black Leather shoe daya sanyawa fararan ƙafafuwansa bayan ya sanya wata Black ɗin Safa, Lumshe idanunsa yayi lokacin daya gama kimtsa kansa cikin tsaftatattun sutturar da sukai mugun mugun yi masa kyau, Bayan ya kammala ne a kasalance yana cije laɓɓansa ya kwashi wayoyinsa tare da ɗaukan briefcase walking slowly ya fita zuwa babban Parlo. Tun daga nesa idanunsa ya sauka akan Julde wacce take zaune a saman sofa, hannunta riƙe da Mug sai juya abu take da spoon da alama coffee ne, ya lura kwana biyu babban Parlon shi ne wajan shan iskar ta. A kallon seconds 10 da yayi mata ya lura da kayan Jikinta taba sanye cikin Emilio pucci Silk kaftan dress, red colour ga wata siririyar necklace dake dugun wuyanta wacce ta ƙara haska farar fatar Jikinta, sai ƙafarta dake cikin Aquaholic Slippers ga gashin kan nan ya fito sosai ya kwanta har saman goshinta so ma sha Allah! Tayi kyau sosai Banda jajayen laɓɓanta babu abinda ke haske a fuskarta skin ɗinta kam sai glowing take. Gajeren tsaki yana yana ɗauke idanunsa, kafin ya mayar da Kallonsa ga Oumuu-Ayman dake faɗin. "Tubarkalllah, Ma sha Allah! Zaki yau kuma ina zaka?" Ya tsuna fuska yayi wanda hakan ya ƙara fito da ƙyallin sajan sa wanda yasha Luxury Beard Oil. A hankali yaci gaba da tafiya ba tare da yayi magana ba yana zuwa bakin ƙofa kuma ya tsaya tare da kallon Oumuu-Ayman cikin serious tone voice yace. "Oumuu-Ayman Kada wannan Yarinyar ta ƙara sanya wannan abin aljanun is totally haram" Ya faɗa yana haɗa fuska domin zahirin abinda yake ransa kenan. Murmushi kawai Oumuu-Ayman tayi domin tuni zuciyarta ta fara harshashen wani abu dake shirin faruwa soon kuma dalilin hakan komai zai zama dai-dai, numfashi taja kafin ta kalli Julde wacce tayi rau rau da idanu kamar zata saki kuka. Domin tun fitowar ta taji Zuciyarta ta fara bugawa ga wani fargaba daya risketa, ƙasa kawai tayi da idanunta ba tare da ta faɗi abinda take shirin faɗa ba sai Ajjiyar zuciya kawai da take saukewa. "Zaka daɗe idan ka fita?" Shine tambayar da Oumuu-Ayman ta cilla masa ba tare data bi ta kan mitar da yake ba. Lumshe idanunsa yay Yana jin zcyarsa na tsananta bugu shiyasa gaba ɗaya kwana biyun nan ya ƙaura cewa zaman babban Parlon nasa. Ci gaba yayi da tafiya yayinda ya ɗura hannunsa a saman handle ɗin ƙofar yana faɗin. "Oumuu na, zani sabon company dana buɗe na art mai suna J&J ART SHOE AND JERSEY DESIGNER" Ya faɗa murya can ƙasa tare kuma da ficewa daga babban Parlon nasa ya nufi waje. Mamaki ne ya kama Oumuu-Ayman, domin iya saninta bai taɓa ce mata zai buɗe wani company ba, shi dawa ya tsara hakan? Shiru tayi kana kuma ta miƙe tsaye tare da nufar inda Julde take. Julde kam tunda taji ya buɗe ƙofa ya fita gaba ɗaya ta narke fuska kamar zatai saki kuka, kafin a hankali cikin raunin Murya mai kama dana shagwaɓa tace. "Oumuu na ya tafi ko? Mene yasa ya bar mu a nan to? Shi baya magana ne?" Ta jerawa Oumuu-Ayman tambayar lokaci guda, Murmushi kawai Oumuu-Ayman tayi kafin tace. "A'a ba kiji yace company za shi ba? Yana magana ai ko yanzu yayi kawai bada kowa yake bane" Ruwan dake cikin idanunta ne ya sauka zuwa saman innocent face ɗinta cikin ƙasa da murya tace. "Oumuu mene yasa ni ba yayi min magana to? Ko dan na fishi kyau ne?" Sosai maganar Julde ta bawa Oumuu-Ayman dariya sai ba tayi ba kawai tace. "A'a Hawwa'u kin san bashi da sabo ne, amma idan kina yawan gai dashi zai saba, kema ai da laifinki tunda baki gaida yayan naki" Da sauri ta ɗaga Idanunta ta sauke a inda take tunanin shine fuskar Oumuu-Ayman tana sakin Ajjiyar zuciya tace. "Oumuu ban san mene zance ba ai" Jinjina kai Oumuu-Ayman tayi cike da gamsuwa kafin ta gyara zama sosai tace. "Da safe idan Kinji muryarsa kice Good morning Ballowo na, da Yamma idan Kinji muryarsa kice Good Evening, da daddare kuma Kice Good nigh kinji Daughter na" Shiru Julde tayi tana nazarin abinda Oumuu-Ayman tace kafin cikin Muryar wacce take ɗauke da sautin kuka tace. "Oumuu bazan iya ba ai, wannan ban san shi ba" Cikin so da kuma zallar ƙauna Oumuu-Ayman tace. "Kada ki damu zanta maimaita maki har ki iya, kuma idanunki suna buɗewa zaki shiga makaranta ki fara karatu" Murmushi Julde ta saki wanda ya sanya gaban Oumuu-Ayman bugawa da sauri ta runtse idanunta a cikin zuciyarta take faɗin. "Yasubuhanallah, why she look like familiar?? Her smile the way she's talking komai yayi mata kama dana wata amma Wacece? A ina ta taɓa ganin mai wannan kamannin na Julde lallai akwai wani abu dole ta matsantawa zuciyarta tunanin akan wannan abun daya kunnu mata" Ta ƙare maganar tare da zubawa Julde idanu tana kallon yadda manyan dimples ɗinta suke lomawa. Abu Maleek na fita fadawa suka fara zubewa suna gaisar dashi, fuskokinsu ɗauke da zallar murmushi domin ganinsa a halin yanzu yasa sunji wani sanyi a ransu sai suke ganinsa kamar late King Tunde Muhammad Jalal, A hankali yake taka ƙafafuwansa a ƙasan carpet ɗin da aka shimfiɗa masa mai ɗauke da sunansa ɓaro ɓaro ABU MALEEK. Tun kafin ya iso wani matashin saurayi ya buɗe masa ƙofar baya yana zuwa ya miƙawa matashin saurayin wayoyinsa da kuma briefcase ɗin hannunsa, Da sauri matashin mai suna Sameer ya nufi mazaunin mai zaman banza suna shiga driver yaja da sauri suka bar cikin Alaafin. Bayan tafiyarsu ne Adams yaja Ajjiyar zuciya, kafin a hankali yana jikinsa ya koma zuwa flat ɗin sa, a saman kujera ya zauna tare da rufe idanunsa da sauri kuma ya buɗe saboda ƙyakkyawar fuskarta wacce take masa gizo a cikin ƙwayar idanunsa, a kwana biyun nan so da kuma ƙaunar Yarinyar sunyi masa mugun kamo ko cikakken bacci ha yayi, tun yana ɗaukan abun a wasa har yanzu masa a zahiri yanzu kuma yake neman fin ƙarfinsa. Miƙewa yayi tsaye tare da ɗaukan Wayarsa da key car ɗinsa ya nufi cikin motarsa da sauri ya jata kai tsaye kuma ya nufi Maxiview Eye Clinic. Yana zuwa ya samu ganin wani babban Dr Jemeal cikin nutsuwa Dr Jemeal yake yiwa Adams bayanin kana kuma cikin harshen turanci kafin ya ɗura da faɗin. "Makanta kala daban daban ce, Wani a haka ake haifarsa,Wani kuma gado yake ,Wani kuma accident, Akwai: low vision •macular degeneration •glaucoma •cataracts •damage to the retina Total blindness Congenital blindness Legally blind Color blindness, Duk Wanda na faɗa babu Wanda accident yake sawa kai tsaye, Amma misalin accident din da yake saka mkanta •Car Accidents. •Side Effects from Dangerous Drugs. •Defective Products. •Dangerous Toys. •Chemicals. •Dog Bites. •Workplace Accidents. •Fires and Explosions, Idan duk daya daga ciki ya faru ze iya kashe wani Abu a idoIdan wani abun kuwa ya mutu a ido, to ido ya tafi kenan" Dr Jemeal ya faɗa yana turawa Adams wani Album na photo nan idanu, jinjina kai kawai Adams yayi kafin yace. "Ina tunanin kamar haifarta akai dashi, amma I'm not sure gaskiya" Ya faɗa yana ƙara duba Album ɗin hasalima gaba ɗaya babu idanun da yayi kama dana Julde hakan yasa ya miƙe tsaye, ganin haka yasa Dr Jemeal faɗin. "Zaka iya kawota a duba ta sosai, idan da yiyuwar ai mata aiki sai ayi mata idan kuma magani ne sai a bata amma dole a duba ta first" Kai kawai Adams ya ɗaga kafin yace. "Ok thank you Dr Jemeal" Murmushi Dr Jemeal Yay kafin yace "It's my pleasure Aremo" Motarsa ya nufa inda Dr Jemeal Yay masa Rakiya har zuwa jikin motarsa. Abu Maleek a hankali ya lumshe idanunsa tare yin baya kaɗan ya ƙara yin nutsu cikin lallausan kujerar haɗaɗɗan office ɗin nasa, wasu tagwayen ajjiyar zuciya ya sauke, tunani ne fal ransa amma wannan karan tunanin Hadima Zubaida ne ya faɗo masa, innocent woman like Her da wahala taci amanar Alaafi dole ya nemi ganawa da ita a week ɗin nan kafin yabar masu wannan garin domin gaba ɗaya ya kaji da zama a cikinsa. Sameer ne yace. "Sir wannan shi ne new Design ɗin da muka samesa wanda ba'a taɓa irinsa ba sai a wannan karan" Buɗe gajiyayyun idanunsa yayi mai kama dana ƴan maye, zanan ya ƙura wa idanu kafin ya janye idanunsa yana taune leɓansa, gaba ɗaya zanan bai masa ba, hakan yasa ya ɗan ware idanunsa wanda ya kejin sunyi masa nauyi sosai, cikin nagartacciyar muryarsa yace. "Get me a pencil and paper Sameerr!!!" Ya faɗa a taƙaice yana Miƙewa tsaye tare da sanya hannunsa ya zame top ɗin rigar jikinsa yabar fara wacce ta kasance a ƙasa. Baki Sameer ya buɗe bai san lokacin da idanunsa suka shiga kallon Abu Maleek, "Tsarki ya tabbata ga Ubangiji da yayi wannan surar ya bata surar jiki mai kyau" Shine kawai Abinda Sameer ta faɗa a ransa yana mai ƙara yin tasbihi a ransa, domin da ace Abu Maleek aka bawa damar yiwa kansa tsari irin wannan da ba lallai yayiwa kansa halitta mai kyau irin haka ba, hakan kuma ya ƙara tabbarwa da mutum cewa lallai Ubangiji shi ne kaɗai ya kamata a bautawa, Ubangijin sammai da ƙassai Allah Al-hakkamu kenan. Ganin irin kallon da Sameer yake masa ne yasa da sauri ya ware manyan idanunsa tare da haɗe fuska ya juya fararan idanunsa, ganin haka yasa Sameer saurin faɗin.. "I'm sorry sir! it was a mistake ba haka nan ba" Ya faɗa yana ficewa daga cikin office ɗin, tsaki Abu Maleek yaja sosai yake takaici kallon da ake yawan yi masa kamar wani aljani a fili ya ware bakinsa yace. "Kowa maye, to wallahi sai dai kuci kanku mtwss!!" Ya faɗi hakan yana buɗe freezer ɗin office ɗin ya ɗauki gorar ruwa mai sanyi, tare da ɓalle Murfin gorar ya kafa a bakinsa, Cikin nutsuwa ya buɗe ƙofar wani ɗaki dake cikin office ɗin sa, Ma sha Allah sosai tsarin Ɗakin yayi masifar kyau, akan kujera ya zauna tare da miƙar da ƙafarsa a saman senter table tare da jawo wani ɗan ƙaramin allon ƙarfe, Lumshe idanunsa yayi da sauri ya buɗe yana tsotsar laɓɓansa cikin ransa yace. "Da wani mitsitsin baki kamar chocolate" Ya faɗa yana murguɗa baki shi ɗaya, yana zaune Sameer yay knocking lumshe gajiyayyun idanunsa yay yana ɗan fesar da numfashi, a karo na Uku kuma Sameer ɗin ya ƙara Knocking a kasalance ya buɗe baki yace. "In" Ya faɗa a gajarce, da Salama Sameer ya shiga tare da bawa Abu Maleek abinda ya buƙata idanunsa a Lumshe ya nunawa Sameer ɗin waje ya ajjiye, yana ajjiye yay waje zai fita a hankali Abu Maleek yace. "Uhm! P.a idan akwai wani aiki just keep it on you ok!" Ya faɗa yana tsotsar laɓɓansa cikin girmama P.a Sameer yace "Okey sir" Yana faɗa yana ficewa, cikin nutsuwa ya ɗauki pencil ɗin da paper ya fara zana wani new Design na talmin ball, babu jimawa ya kammala zanawa shi kansa ya yaba da zanan domin sosai ya ƙware wajan art, Dan haka ya barsa matsayin sabon design ɗin da company sa zai fitar. Yana kammala zanan ƙarfe shida na bugawa, hakan yasa ya miƙe a hankali tare tattare komai ya ajjiye ya barwa gobe, yana fita P.a na fitowa hakan yasa ya amshi kayansa wajan p.c yay wajan motarsa shima p.c yay wajan tasa motar, Bai dawo gida ba sai daya sallaci Isshā, kai tsaye part ɗinsa ya nufa domin bai samu mai siffar karas ɗin a babban Parlon nasa ba, Wanka yay ya sauya shiga zuwa wasu kayan shan iska, ji yay gaba ɗaya wajan Queen Ayoola yake son zuwa hakan yasa ya ɗauki sweet wacce take kukan jin daɗin ganinsa suka fita, A nutse yake tafiya yana kallon yadda Hadiman cikin Family house ɗin nasu suke zubewa suna gai dasu, Lumshe idanunsa kawai yake yana buɗewa a haka ya isa. Queen Ayoola na kishin giɗe a saman kujerar sarauta irinta matan sarki, da sauri ta ware idanunta har wata Ajjiyar zuciya take saukewa, ganin Abu Maleek a wannan lokaci ya bata mamaki sosai, Kallonta kawai yay kana ya nemi waje ya zauna, gaba ɗaya ta kuri Hadimanta, Lumshe idanunsa yay kafin yace. "Mumy" Cike da farin ciki tace "Son kai ne yau? Ashe zaka tuna dani?" Cije lips ɗinsa yay kafin a hankali ya sauke numfashi yace "Mumy nayi miss yama sunansa??" Da sauri tace "white tea" Kai ya jinjina alamar "Ahhhah" Miƙewa tayi tsaye tace "bari na kawo maka" Shiru kawai yay mata yana mai gyara zamansa, not too long ta dawo hannunta riƙe da wani mug wanda ta zuba farin abu mai kama da Alcohol a ciki, Amsa yay ya fara sha a hankali da sauri kuma ya shanye saboda daɗin da tayi masa a hankali ya fara jera Ajjiyar zuciya yana jin kansa na sarawa, ganin ya nayinsa ya fara sauya yasa tace. "Son kaje ka huta we'll talk tomorrow" Miƙewa yay tsaye ba tare daya kalleta ba, ciki ƙaramin lokaci kuma duniyar ta fara juya masa, ya fara gani bibbiyu a daddafe ya nufi flat ɗin sa, yana juya idanunsa, yana kallon yadda masu tsaron ƙofar sa suke kawo masa jinjina amma ko kallonsu bai ba, yana shiga babban Parlon nasa ya tsaya cak Saboda idanunsa daya sauka akan Julde wacce take sanye cikin Kayan bacci Payjmas masu kyau, cinyoyinta duk a waje, Lumshe idanunsa yay a hankali tare da fesar da iska cikin kasala ya ƙara manna idanunsa a kan jajayen idanunsa a fili ya furta "Uhm my cuteeeee" Ya faɗa yana jan eee ɗin ƙarshe domin gaba ɗaya rikiɗe masa tayi zuwa sweet ɗinsa musamman fararan kayan da suke jikinta, Da sauri Julde ta washe baki tana ɗan turo baki gaba tace "go...go.. good night Ballowo" ware idanunsa yay sosai kafin ya shiga takuwa zuwa gare ta yana mai cije bakinsa yana zuwa dai-dai inda take ya zube a saman kujerar da take kwance tare faɗin "Uhm so beautiful sweet!!" Ya faɗa cikin wata firgitacciyar Murya wacce kana jinta kasan mallakin muryar ba ƙaramin shayowa yay ba, ganin yadda Julde tayi da fuska tana ɗan ɗaga hannunta sai yaga kamar sweet ce ke ɗaga masa jelar ta, hakan yasa cikin wani irin zafin nama ya miƙa hannunsa tare da kaiwa kan.... Abu Maleek na kuɗi akan 500 contact to subscribe 08119237616. *🔥🔥 FITATTU HUƊU🔥🔥* _Zangon farko 2022_ _Allahamdulillah kuna ina💃🏽! Nace kuna ina?? Masoya wa ƴan nan shahararrun Marubutan wanda ake masu take da *(TAURARI MASU HANNUN LU'U LU'U)*_ _Uhm kada na cika ku da magana, nasan kun matsu kuji wannan taurarin kuma Jaruman wannan shekarar ta 2022 wanda suka wasa alƙalaman su domin farantawa masoyan su rai_ _Munyi duba da halin rayuwa na rashi da ake fama dashi, wannan dalilin ya sanya muka haɗe kanmu tare da Alƙalamanmu, waje guda, wajan ganin mun sauƙaƙa kuɗin da zaku sayi wannan FITATTU HUƊUN da zasu zama Abun ƙwatance a gareku, muje zuwa💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽._ *AUTAR MANYA* _fitacciya ƴar zamani wacce ta nishaɗan tar daku a littafin ta mai suna *AURAN BARE* a yanzu ta shirya tsaf domin bawa masoyanta farin ciki a cikin littafin ta mai taken 💃🏽💃🏽🔥 *BAƘAR FATA* kuna jin sunan kun san na musamman ne kada ku bari ayi babu ku_ *RAHMA REAL LADINGO* _Marubuciyar *RUWAIDA* ba sai na tsaya baku labarin Wacece ita ba, sunanta kaɗai zai sanya ku san cewa tayi fice a duniyar marubuta yanar gizo yanzu ta shirya tsaf domin kawo maku Nagartaccen littafin ta mai suna *DATTIJON ARZIƘI* 💃🏽🔥 Uhm Kuna jin sunan kun san daban yake_ *NIMCYLUV SARAUTA* _matashiyar marubuciyar wacce alƙaminta yake kan ci, wacce ta faɗa kar daku a littafin ta mai taken *MOON* *AURAN FANSA* yanzu ma ta shirya tsaf a cikin littafinta mai taken *TSINTACCIYA* 💃🏽🔥 Kuna jin sunan ba sai an tsaya magana ba_ *MSS FLOWER* _Ƙasaitacciyar marubuciyar nan wacce littattafan ta suka karaɗe nahiyar makaranta littattafan Hausa, wacce ta wa'azantar daku a *ƳAR SO* yanzu ma ta shirya ta gyara Alkalamin ta, ta ciro maku littafinta mai suna 💃🏽💃🏽 *SULTAN* Uhm sunan kaɗai zai sanya kusan akwai????????_ _Zaku iya fara payment a yanzu haka domin samun damar zama mace ta farko wacce ta siyi wannan littafan, nasan a kullum masoyan mu a shirye kuke da ganin labaranmu, nasan ba zaku bamu kunya ba, zaku iya biyan naku ta hanyar👇🏾_ *GUDA ƊAYA 300* *GUDA BIYU 400* *GUDA UKU 600* *GUDA HUƊU 800* 6850917335 Naima Shu'aibu sulaiman Fidelity bank EVEDANCE OF PAYMENT 0814 210 5218 MASU TURA KATI KUMA SU TURA TA NAN👇🏾 0816 788 8934 GA MUTANAN NIGER KUMA SUYI MAGANA TA NAN👇🏾 +227 96 51 58 05 💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽Mun shirya tsaf domin sanya zuƙatan masoyan mu farin ciki, Muna fatan zaku fara bibiyar FITATTU HUƊU tun a ZAGON FARKO👏🏻😍. Dan Allah share fisabilillahi Habibaties👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻. FITATTU HUƊU ✍🏾 *Team fittattu huɗu*🥰 _Iya masu siyan fitattu huɗu ne zasu biya kuɗi ta hanyar sama amman in guda ɗaya kike so kai tsaye zaki nemi_ *BAƘAR FATA* Autar manya: 08142105218 *DATTIJON ARZIƘI* Real ladingo: 22796515805 *TSINTACCIYA* Nimcy luv: 08119237616 *SULTAN* Mss flower: 08167888934 *MUNA MARABA DA ƳAN AMANARMU TEAM FITATTU HUƊU*🥰🥰🥰 *_49-50_* Shoulder Julde wacce take ɗan zame saboda kasancewar wuyan rigar mai ɗan faɗi ce, hakan ya haddasa bayyanar farar shoulder ɗin nata. Ƴar ƙara Julde ta saki saboda zafin riƙon da Abu Maleek yayi mata, hakan yasa idanunta yayi rau rau tamkar zasu zubar da ƙwalla, Abu Maleek kam shanyayyun idanunsa wanda suke janyewa ya ƙara warware a kanta sosai, yana mai nazarin ganinta yadda halittar sweet ɗinsa ta koma, lumshe idanunsa yay sosai yana jin yadda duniyar ke juya masa, yana jin kansa a saman gajimare, ga yanayin yadda Alcohol ɗin dake ƙara zautar masa da tunani, kawo yazo baya gane komai sai shiru da yayi yana jin yadda ƙwaƙwalwarsa ke faman aiki amma babu abinda yake fahimta dai wani shuuuuuu!! Da yaji batirin kansa nayi, ga wasu jijiyoyin kansa da suka miƙe sosai suka shiga harbawa da ƙarfi ciki yanayi na sauri kuma, duk da hakan bai hana zuciyarsa tsananin bugawa da ƙarfi ba, ya rasa dalilin daya sanya sai ya kusanci Parlon yake samun wannan bugawar zuciyarsa wacce take dai-dai da fitar numfashi, har yanzu ya kasa gane meke haifar da hakan. sanin cewa kuma babu mace tsarinsa ya sanya gaba ɗaya tunaninsu bai kawo cewa kusancin zuciyarsa data Julde ne ke haifar masa da bugawar zuciyar ba, ƙara matse shoulder ɗinta yayi yana mai sakin wani fitananan numfashi wanda ya kejin tahowarsa tun daga ƙasan zuciyarsa, al'amarin daya ƙara zautar da duniyarsa, da kuma tunaninsa kenan komai nasa ya gushe, jinsa ganinsa haɗi tunanin da yay raguwa a cikin ƙwaƙwalwar tasa, ƙara ware tsumammun idanunsa yayi wanda sukai jajirr tare da janyewa cikin yanayin na ficewar hayyaci da kuma na Zallar maye, ya manna fuskarsa tsakanin wuyan Julde,ya shiga fidda wani emotional sound kana a hankali ya ƙara manna farar fuskarsa wacce zuwa yanzu ta juye zuwa jaaa, sanyin ƙwantaccen sajansa daya mannu da fatarta yasa ta kame Jikinta waje guda tana ƙara narke fuska, bugun zcyarsa ka ɗai ya shaida mata cewa Ballowo ɗinta ne her Helper, bata ganin komai cikin ƙwayar idanunta sai duhun hakan yasa bata gane irin halin da yake ciki, amma sosai ta fahimci akwai matsala, mutumin dako inda yake bai raɓa amma mene ya kawo shi Jikinta male male haka, teeths ɗinta ta sanya tare da datse jajayen laɓɓanta saboda wani irin fitananan numfashi daya sauke mata a tsakanin wuyanta hakan yasa gaba ɗaya tsigar jikinta zubewa suka shiga tashi. Abu Maleek kam ya daɗe da lulawa duniyar mashaya hakan yasa baya gane fari balle baƙi infact ma bai san cewa Julde ce a wajan ba, all What his know shine ya rungome Sweet ɗinsa, kwaɓe fuska yay sosai kamar zai tsaki kuka kafin cikin wata iriyar kasalalliyyar murya mai kama da da husky voice ya ware laɓɓansa Murya can ƙasa yace. "No.. no one's love me, Uhm no one's what i have done to them? Ba'a so na sweet, even my brother Adams baya sona, he hate me, why kowa Jalaluldeen? Me nayi masu sweettttt, i love them I love my family, my Oumuu, my Mumy, Salimerh and my elder brothers, I love them butttt...." Sai kuma yay shiru yana lumshe idanunsa a hankali kuma wasu siraran hawayen wahala suka sakko daga cikin idanunsa, yanayin yadda yake sauke numfashi da sauri zai sanya kasan how sad he's, sosai yake jin zafi da kuma raɗaɗi a cikin zuciyarsa, amma bashi da wanda sharing all his fellings dashi, hannunsa ya sanya a hankali tare da mannawa a tsakiyar lafaffan cikin Julde, da sauri ta runtse idanunsa duk da cewa till bata Fahimci mene abinda take ji ba, amma tana jin wani mugun sauyi a Jikinta, Zuciyarta har wani tsalle take a duk sanda yay ƙoƙarin taɓa ta, A hankali kuma ɗumin Numfashinsa ke sauka a saman wuyanta, Numfashin daya haifar mata da wata muguwar kasala, a hankali ya Lumshe idanunsa yana jin yadda numfashi ke fita yana shaƙar wani kuma, cikin wata raunatacciyar murya mai ɗauke da Zallar rauni ya ƙara buɗe bakinsa yace. "And the frist person daya keso na, he gone, i lose him ya tafi ya barni sweet, And my happiness tayi nisa dani i lose my mother too, sweet babu wanda yake sonaaaaaa, but duk da haka i love my family sune komai ne, tunci kashi na, fitsari, bana da lafiya suna gigicewa, they loving me lokacin da ciwo ya kamani" Shiru yayi na wani lokaci kafin wata zuciyar tace masa. "What about your son Maleek???" Sharrrr hawaye ya sake sakko masa, kamar ba professional footballer ba, Aremo ɗan sarki wanda yake shirin zama sarki period, cikin Murya Mafi rauni da sauran yace. "Maleek? My photocopy serious bana so....." Sai kuma yay Shiru da sauri kuma ya manna fuskarsa a wuyanta tare da riƙeta sosai, ya shiga shassheƙar kuka, a hankali ɗumin hawayensa ya shiga sauka a saman fuskarta, cikin irin yanayi mara fasaltuwa Julde ta runtse idanunta, a zahiri bata Fahimci komai a surutan mayen giyar da yake ba, kalma "BABU MAI SONA" itace ta samu gurbin zama a cikin ƙwaƙwalwar ta, su waye basu sansa?? Sune tambayar data kewa kanta amma babu amsa, a hankali itama Hawayen dake maƙale a cikin ƙwayar idanunta suka samu damar sakkowa, rauninta ya bayyana ta dalilin sukar hawayensa, sosai ta gigice hakan yasa ta sanya kuka cikin siririyar muryarta tace. "Ballowo.. Ballowo Yayana!!!! Kuka kake??? Ko damata maa Ballowo??? Kuke kake? Ina ke baka ciwo kalli kana kuka Ballowo" Ta faɗa a gigice tana ƙoƙarin zamewa amma riƙon da yayi mata ya sanya ko motsi ta kasa, yana fesar da numfashi idanunsa na janye cikin wata very low voice yace. "Cry??? Why should i? I'm not cry, I'm hero!!!! I can handle everything sweet" Ya faɗa lokacin da idanunsa suke ƙara janyewa domin yanzu yaje matakin ƙarshe matakin da a ko wanne lokaci bacci zai iya awon gaba dashi. Ware jajayen laɓɓansa yay wanda hawaye suka jiƙasu, hakan yasa laɓɓansa sukai wani santsi cikin magajin bacci ya ƙara manna laɓɓansa da sauri Julde wacce Jikinta yake rawa tace "Auchhhiiii heyyyyy Ballowo" baya gane abinda yake bare ya fahimci ƴar ƙarar da tayi hakan yasa yaji kamar sweet kitty ɗinsa ce tayi kuka da ɗan sauri yace "heyyyyy you stop shouting, sweet the you love me? Kina so na?" Jin abinda ya faɗa yasa Julde saurin ware baki domin duk duniya tana bala'in son taji ance ana sonta, hakan yasa da sauri ba tare da wata manufa ba tace. "Allah Ina sonka Ballowo, nafi kowa masifar sonka a duniya, Amma baka min magana kamar yadda Yaya Adams keyi min" ta ƙare maganar a shagwaɓe a hankali kuma taji Numfashinsa yana sauka da sauri hakan ya tabbatar mata da cewa bacci ya ɗauke sa, Shiru tayi tana jin yadda ya sauke mata duk nauyinsa ya hanata kata ɓusss, ga wani fitananan ƙamshinsa dake cika mata hanci, Ajjiyar zuciya ta sauke tana faɗin "wai badai nauyi ba, yana ta surutu saboda yasan ban iya karatu ba Allah idan naje makaranta nai karatu nima sai na rama" ta faɗa tana turo baki tare da murguɗa bakin. Almost 30minutes a haka kafin Oumuu-Ayman ta turo ƙofar babban Parlon ta shigo, zuwa lokacin tuni ya zame daga jikin Julde ya kwanta amma yana riƙe da hannunta gam, Itama Julde a nan kusa dashi bacci ya ɗauke ta, kusan lokaci kowan nan su yake sauke Ajjiyar zuciya, hakan yasa gaba ɗaya Numfashin su haɗewa waje guda, cike da Mamaki Oumuu-Ayman take kallonsu domin harta kwanta bacci ya fara ɗaukan ta, sai kuma ta tuna da Julde tasan cewa ba lallai bane Abu Maleek ya kaita bedroom ɗinta wannan dalilin ya sanya ta tashi tayo nan kai tsaye, to abinda ya gani kuma yanzu yayi matuƙar bata mamaki, ganin babu inda tunanin zai kai tane yasa a hankali ta shiga tashin Julde. a firgice ta tashi saboda daman a ɗan tsoran cen ta kwanta, ba tare da Oumuu-Ayman tayi magana ba, taja hannunta a hankali zuwa bedroom ɗin ta, har tsakiyar bed ɗin ta kwantar da ita, tare da lulluɓe ta da duvet, gorar ruwa ta ɗauka ta ajjiye mata a gefenta inda take tunanin zata iya ɗauka kafin a hankali ta zauna gefenta tace. "Daughter ga ruwa nan ko zaki nema cikin dare" Kai kawai Julde ta ɗaga tana ƙara sauke ajjiyar zuciya, girgiza kai kawai Oumuu-Ayman tare da fita taja mata ƙofar, tana zuwa Parlo ta zauna kusa da Abu Maleek idanunta ta lumshe tana jin matsanancin tausayin zakin nata, magauta sunyi masa yawa, Ubangiji ne kawai ke karesa, idanunta ta buɗe a hankali ta sauke ganinta a saman ƙirjinsa, ƙuri tayiwa wajan, kafin ta ja numfashi tana ƙara matsawa kusan sa,a hankali ta miƙa hannu da nufin ganin zanan gaba ɗaya domin iya na saman ƙirjinsa kawai tayi, wata kalar zabura Abu Maleek yay tare da kifawa yay rufda ciki. Murmushi kawai tayi tare da buɗe tafukan hannunta ta shiga karanto addu'a tana tofawa, kafin ta gama ta shafe masa fuskar zuwa bayan wuyansa, tana jin lokacin daya jan wani wahalallan numfashi saboda sanyin tafin hannunta daya sauka a jikinsa, Miƙewa tayi tare da gyara masa kwanciya tasan sanyi bai fiya damunsa ba, hakan yasa hasken parlon kawai ta rage masa kana tai waje, tana fita taga masu tsaron ƙofar Abu Maleek cikin nutsuwa ta kallesu kafin tace. "Ko kula da kyau, domin yau Abu Maleek a babban parlo zai kwana, idan kuka bari wani ko wata suka shiga ciki, duk abinda ya samu zaki kuyi kuka da kanku" Zubewa sukai suna mata kirki tare da al'ƙawarin babu abinda zai faru, gaba tayi ta barsu a nan. 4:14 Agogon Nigeria ya buga, wanda yay dai-dai da fara kiran sallan farko da Subhi, a hankali ya juya daga rufda cikin da yay, tun kafin ya buɗe idanunsa yaji gaba ɗaya kwanciyar ba tayi masa daɗi ba. Ga yadda wuyansa ya ƙage, ya motsa fuska Yay bakinsa ɗauke da addu'a ya shiga ware gajiyayyun idanunsa wanda suka janye kawo lokacin kuma gaba ɗaya jan da sukai ya ye. A mamagance ya shiga ware gajiyayyun idanunsa saboda ganinsa da yayi a parlo ya matuƙar bashi mamaki, a hankali ya furta "Astagafirullah!!" Domin sai a lokacin ya tuna da abinda ya faru, bai san mene ya sanya har yanzu ya kasa daina shan Alcohol ba, yasan is totally haram in Islam, amma what should i do? Ya tambayi kansa, ya buɗe idanu da Alcohol wanda tun yana ɗan shekara 5 ya fara shanta musamman idan yana jin zucyarsa babu daɗi, runtse idanunsa Yay sosai yana jin wani irin abu mai ɗaci nayi masa yawo a cikin maƙoshinsa. A hankali ya fesar da iska daga cikin bakinsa kafin gently ya miƙe tare da zuba hannayensa a cikin aljanu ya nufi part ɗinsa, yana shiga ya hangi sweet akan bed ta naɗe Jikinta da duvet, kansa kawai ya girgiza yana mai kwaɓe fuska. Yana shiga ya sakarwa kansa shower wanka yay sosai, kafin ya wanke bakinsa da sumar kansa, tun a bathroom ya busar da sumar kansa. Yana fitowa ya shiga shirya kansa bayan ya shafa lallausan cream ɗinsa ne, ya shafa man gashinsa dana gemu ya fesa body spray. Wata lallausar Embrodiery islam jallabiya ash color ya sanya mai ƙaramin hannu, prayer mat ya ɗauka ya tayar da sallar raka'atul fijir, zama yayi ya fara addu'a da neman yafiyar Ubangiji, miƙewa yayi tare da sanya Scuff faux-shearling slippers kai tsaye ya nufi Masjid yana fidda wani ƙamshi mai daɗi. Bai dawo gida ba sai wajan 7:15 yana dawowa ya shirya kansa cikin three-piece dinner suit, wacce take dark Maroon, Wayarsa ya ɗauka da briefcase ɗin sa, sosai yay masifar kyau shi kansa yasan kyansa daban yake dana sauran mutane, a haka kai tsaye ya nufi babban Parlo yana zuwa ya samu Oumuu-Ayman da Julde a zaune wacce take sanye cikin Halter top bayan t.shirt ɗin Jikinta, sai black trouser mai kyau, an sanya mata hula mai butterfly, a cikin seconds yay mata kallon siririn tsaki yaja tare da neman wajan zama a gefen Oumuu yace. "Mrng Oumuu" Ya faɗa yana lumshe idanunsa wanda sukai masa ɗan nauyi domin har yanzu bacci bai sake sa ba, wani Murmushin jin daɗi Oumuu-Ayman tayi ganin yadda Abu Maleek ya fara sanya kansa busy wannan lokacin tunanin da zaman kaɗai cin duk babu, cike da kulawa tace. "Mrng, how was your night Zaki?" "Allahamdulillah" Shine abinda ya faɗa yana ɗan taune leɓansa tare da ƙara Lumshe idanunsa. Julde dake zaune tun fitowar sa tasan cewa shi ne, saboda yanayin yadda bugawar zcyarta ya sauya, haɗe Jikinta tayi waje guda ta kasa ci gaba da shan tea ɗin dake hannunta, a hankali ta shiga motsa jajayen laɓɓanta Wanda suka ƙara wani irin jaa kamar ana shafa masu jambaki, bakinta na rawa tana ƙara riƙe rigar jikinta da ƙarfi cikin runtsewar idanun cikin wata raunatacciyar murya tace. "Goo... Good morning Ballowo" Ta faɗa lokacin da hawaye yake ciki idanunta, sosai yaji saukar sautin Muryarta a cikin kunansa amma ko motsawa bai ba, bare a sanya ran zai amsa, jin Shiru ne ya sanya Julde sakin Kuka tare da kwaɓe fuska kamar Yarinyar tace. "Oumuu kinga bazai amsa ba ko? daman nace baki ni baya so na, Nima zan daina son shi Allah" Ta faɗa tana ƙara sakin kukan shagwaɓa wanda kana ganin kukan kasan cewa Zallar taɓa ra ke damunta, Cikin lallashi Oumuu-Ayman tace "A'a ya amsa ba kiji bane Daughter" Oumuu-Ayman ta faɗa tana share mata hawaye cikin rashin yadda tace "Allah Oumuu bai amsa ba" Ta faɗa lokacin da take sakin wani sabon kukan, juyawa Oumuu tayi da nufin cewa Abu Maleek ya amsa amma ko inuwarsa bata gani ba, tuni ta fice daga cikin parlon kamar walƙiya. Abu Maleek kam tun lokacin da yaji saukar Muryarta ya miƙe cike da nutsuwa da kamala haɗi da kamewarsa cike da kwarjini da haiba yay waje, kai tsaye kuma sashin Mai Babban ɗaki ya nufa. Masu tsaron ƙofar na ganinsa suka shiga yi masa kirari, ko takan su bai bi, kai tsaye ya shiga Parlo Mai Babban ɗaki a can saman wata haɗaɗɗiyar ladduma ya sameta. Amintacciyar Hadimar ta wato Hadima Akin ta shirya mata breakfast, zamewa yay tare da zama a gefen ta, kafin ya ɗan narke fuska ba tare da yace mata ya sanya hannunsa a saman plate ɗin dake shaƙe da kayan marmari ya ɗauki Apple wacce aka yayyanka. Cikin nutsuwa ya sanya yankakkiyar Apple ɗin a bakinsa, zaki da kuma sanyin Apple ɗin ya haddasa lumshewar idanunsa ba tare daya shirya ba, Murmushi Mai Babban ɗaki tayi kafin tace. "Yau Mijina na gaban goshi ya tuna dani kenan, anya wannan auran zai yiwu kowa Zaki?" Ta faɗa tana ƙara tura masa plate ɗin fruits ɗin, idanunsa a lumshe cikin nutsuwa kuma yake tauna Apple ɗin sa, kafin ya ware idanuna a kanta cikin kamala da kamewa yace. "Barka da safiya Granny" Ya faɗa lokacin da yake kai ɓararan tanjirin bakinsa, Mai Babban ɗaki da farin ciki ya cika mata zuciya tace. "Sai naji abin farin ciki wajan Oumuu-Ayman, tace ka buɗe Company ko? Toh toh ma sha Allah, Allah ya taimaka ya shige maka gaba" Idanuna a Lumshe yana shafa cikinsa da yaji yayi ɗan nauyin kafin a hankali ya kama lip's ɗinsa ya shiga taunawa kamar bazai magana ba sai kuma yace. "Ameen Granny, uhm Ina son ganin Hadima Zubaida" Shiru tayi tana kallonsa kafin ta ɗan jinjina kai tace "You have to do that kana da ikon yin haka baka da shamaki" Sauke numfashi yay tare da ƙara gyara zama cikin ƙasa da murya ya buɗe baki zai magana yaji saukar muryarta, da sauri ya haɗe fuska tare da juyawa ya fuskanci Granny ɗinsa, Maleek dake Hannun Bola ya zame da sauri tare da nufar wajan Abu Maleek cikin farin ciki yake faɗin. "Bàami! Bàami!! Bàami na" Ya faɗa lokacin da yake faɗawa kan Abu Maleek da sauri Abu Maleek ya runtse idanunsa saboda wani kalar bugawa da zuciyarsa tayi masa. A sanyaye Bola ta shigo ciki tana ɗan sauke wata Ɓoyayyiyar ajjiyar, ganin Abu Maleek a yanzu ba ƙaramin sanya mata nutsuwa da farin ciki yay ba,daman tazo da niyyar gaishe da Mai Babban ɗaki ne. Zama tayi kanta a ƙasa tana ɗan satar kallon dugun wuyansa wanda gashi ya kwanta a kai, ba ƙaramin kyau yay mata duk da cewa bata kalli fuskarsa ba, cikin ƙasa da Murya tace. "Barka da safiya Mai Babban ɗaki" Jinjina kai Mai Babban ɗaki tayi kafin tace "Ya Maleek ya kwana da jiki?" Cikin damuwa tace "Allahamdulillah, amma zazzaɓin ya takurasa jiya kwana yay yana kiran Bàami da ƙyar yay bacci" A hankali Abu Maleek yakai dubansa zuwa ga Maleek wanda yake kwance a jikinsa, sai a lokacin ya lura da ramewar da yaron yay ga wani hucin zafi da yake fitarwa, a hankali cike da tsoro kamar mai shirin taɓa wuta ya shafa wuyan Maleek, zafin da yaji ne ya sanya shi lumshe idanunsa lokaci guda kuma tausayin ɗan nasa ya ratsa masa zuciya, a hankali ya shafa kansa ba tare da yace komai ba. Ba jimawa kuma ya miƙe yana jin lokacin da Bola tace "Mrng Abu Maleek ya jiki?" Banza yay mata a hankali yaci gaba da tafiya da sauri Maleek ya riƙe hannunsa yana faɗin. "Bàami zan bika" Narkakkun idanunsa ya zubawa yaron wanda yake tsananin kama dashi, domin kamannin sa da Maleek har makaki yake basa, ba tare daya hana Maleek ba sanya hannunsa tare da ɗaukan sa cak ya rungome sa, kana ya juya cike da nutsuwa yabar flat ɗin. Yana fita ya haɗu da Salimerh da Sharefddeen, Murmushi Sharefddeen yay yace "A'a yau kai da Maleek, like father like son" Salimerh dake tsaye cikin shirin makaranta tace "Zaki Allah komai naka my son ya kwashe ina ga saura kaɗan ya fara buga ball a gidan nan" Ta faɗa tana kama hannun Maleek da sauri ya kasance hannunsa yana Rungome Mahaifin sa da kyau, saboda gani yake yana sauka zai gudu ya barsa. A sanyaye Abu Maleek ya sauke numfashi tare ware idanunsa cikin kasala ya kalli Sharefddeen yace "Bro" ya faɗa a hankali Sharefddeen yace "Munji abin Alkairi Allah ya sanya alkairi Congratulations once again Bro" Salimerh dake yiwu Abu Maleek da Maleek photo a iphone ɗin ta tace "wlh I'm so much happy Zaki, ba kaji daɗin da naji ba, sai nazo siyan Shoes da jersey masu kyau na Companyn J&J ART SHOE AND JERSEY DESIGNER. Wani sangartaccen Murmushi gefen baki Abu Maleek yayi wanda kai tsaye ba zaka kirasa da Murmushi ba, saboda rashin sabo dayin Murmushi kafin ya ɗanyi gaba yana faɗin. "Thank you Bro/Sis" Ya faɗa yana yin Gaba yana jin yadda Maleek yake sauke numfashi mai zafi alamar tuni bacci ya ɗauke sa, kai tsaye mota ya nufa inda ya samu p.a Sameer na jiransa, karɓar kayan hannunsa yay shi kuma ya shiga mota yana ɗauke da Maleek. Kamar kullum sai bayan sallar Isshā ya dawo gidan saboda aikin da yayi masa yawa, ganin dare yayi ne ya sanya ya nufi sashinsa da Maleek a nan ya barsa ya kwanta shi kuma ya shiga wani bedroom ɗin ya kwanta Shida sweet. Washe gari Wajan 11 na safe Oumuu-Ayman ta shigo sashin na Abu Maleek yau gaba ɗaya makara tayi, kai tsaye bedroom ɗin Julde ta nufa tana zuwa taga babu kowa ciki, da mamaki ta shiga Bathroom tasan cewa ballai tana ciki ba,ga tunaninta kowa bata ciki, da sauri ta nufi part ɗin Abu Maleek tana zuwa ta samu Maleek zaune da Sweet suna wasan ball, tashin hankali ya bayyana a fuskar Oumuu-Ayman, ina Julde zata da wanne idon zata fita? Babu inda bata shiga a cikin flat ɗin Abu Maleek ba amma babu ita, cikin kiɗima da kuma tashin hankali ta shiga kiran Number Abu Maleek sai da tayi kira wajan uku kafin ya ɗaga, lokacin yana tsaka da drawing na wata sabuwar jersey a hankali ya sauke numfashi tare dayin baya yana ɗan tsotsar laɓɓansa cikin wata husky voice yace. "Oumuu!!" Jin Muryar Abu Maleek yasa Oumuu faɗin "Zaki Banga Julde ba" Cikin rashin fahimta ya ɗan saki laɓɓansa kafin yace "wace haka?" Wani haushi ne ya kama Oumuu-Ayman cikin ɗan faɗa tace. "Ohh! Saboda ina rabuwa dakai ko? Matarka ce baka sani ba? To ka sani duk abinda ya sameta wallahi laifin ka ne" Taɓe baki yay kafin cikin nutsuwa yace "to ban gan ta ba" ya faɗi hakan ya kashe kira a hankali kuma cikin wani irin sabon yanayi juyar da kansa tare da sauke ganinsa akan Jul.... Abu Maleek na kuɗi ne, kiji tsoran Allah ki daina karanta abinda ba naki ba, ko banyi Allah ya isa ba nasan Ubangiji zai isar min domin baya barin haƙƙin wani akan wani ki biya 500 ki karanta cikin nutsuwa 0116886423 sulaiman Naima s union bank 08119237616 *_51-52_* Julde wacce take kwance saman sofar office ɗinsa tana bacci, sai sauke Ajjiyar zuciya take saboda kukan da tayi. Domin har ya janyeta daga cikin Bedroom ɗin ta ya kawota office ɗinsa bata san ko wanene ba, hakan yasa ta tsorata, tsoron da yayi mata yawa ne kuma yasa gaba ɗaya ta kasa fahimtar yanayin sauyin bugawar zcyarta. A hankali ya zame idanunsa daga kanta, tare da maida kallonsa ga zanan da yake, cikin nutsuwa yaci gaba da zana sabbin Desgner na jersey masu kyau da tsari. Yana nan zaune har lokacin sallar zhur tayi, A hankali ya miƙe yana tattare hannun rigarsa, cikin nutsuwa ya nufi bathroom ɗinsa, alwala ya ɗaura, bayan ya fito kai tsaye ya bar office ɗin ya nufi Masjid ɗin dake cikin babban Company nasa. A hankali Julde ta shiga motsawa tare daya motsa fuskarta, har lokacin kuma ajjiyar zuciya take saukewa, domin duk a firgice take, kwaɓe fuska tayi tana cinno bakinta gaba kamar ƙaramar kafin a hankali cikin ƙunƙuni tace. "Uhm, ko waye ya satoni ma ohhhu, Allah sai na faɗawa Ballowo na, dan anga bana gani ko?" Ta faɗa tana narke fuska, kafin a hankali ta miƙe tana mimmiƙa hannunta gaba domin samawa kanta hanya. Slowly ta Fara tafiya tana bin bango, tana a haka ne kuma cikin rashin sani goshinta ya daki bango, wata gigitacciyyar ƙara ta saki tare da zubewa a wajan tana yarfe hannu nan da nan kuma wajan ya kumbura jini ya taro cikinsa. Wata a zaba ce ta shiga ratsa dukkan jijiyoyin jikinta, yayinda Jikinta ya ɗauki rawa da kyarma, gaba ɗaya ta firgice ta shiga rera kuka tana yarfe hannunta. Abu Maleek dake tsaye shida P.a yana sauraran abinda p.a yake faɗa masa, a hankali ya sauke numfashi tana ɗan Lumshe idanunsa kafin ya ware idanunsa da suke ɗauke da gajiya akan P.c cikin ƙasa da murya yace. "Wane date aka sanya?" Rusunawa p.a yay cikin girmamawa yace. "Sir, till now ba'a sanya date na ƙaddamar da sabbin kayan namu ba, amma mun gama komai kai kawai muke jira, domin a lokacin za'a haɗa da bikin buɗe Company baki ɗaya ne, to the choice is yours" Hannayensa duk biyun ya zuba a wandon suit ɗin jikinsa, kafin ya ɗan taune leɓansa yana furzar da iska daga cikin bakinsa kana a hankali kamar mai raɗa yace. "Kayi komai p.a" Ya faɗa a taƙaice tare da juyawa ya fara tafiya, da idanu p.a ya bisa, sosai yake mamakin Abu Maleek gashi dai company nasa ne, amma yana abu like an masa dole, ɗauke wannan tunanin yayi a ransa kafin yace. "Sirr!" Cak Abu Maleek ya tsaya a hankali ya juya ya kalli p.a da wannan narkakkun idanunsa masu ɗauke da wasu ninadari mai karyar da zuciyar mai kallonsa, ware idanunta yay sosai, hakan yasa P.a fahimtar yanayin kafin yace. "Sir wasu sun buƙaci ganinka, saboda suna buƙatar kayan wannan company, nace zan shirya masu appointment dakai, hakan yasa nake gaya maka Yanzu domin naji wacce rana kake free sai nayi masu magana ta Gmail ɗinsu" P.a ya faɗa yana yin ƙasa da kansa domin sam bazai jure ganin ƙwayar idanun Abu Maleek ba, Abu Maleek kam ƙuri yaywa P.a da gajiyayyun idanunsa kafin a hankali ya janye idanunsa ba tare da yace komai ba, domin baya jin zai iya magana a wannan lokacin. Juyawa yay yaci gaba da tafiya yana shirin ɗura hannunsa a saman handle ɗin ƙofar p.a ya ƙara faɗin. "Sirr" Da wani sauri ya juya ya kalli P.a cikin yanayin damuwa da kuma zafin zuciya ya buɗe baki da niyyar yin magana, sai ya fasa saboda wani gigitaccen ihu daya jiyo daga cikin office ɗin sa, da sauri ya juya yana mamakin ihun mene haka??? Domin serious yana manta da batun Julde, yana ƙoƙarin juyawa ga P.a ya ƙara jin ihun a karo na biyu, da sauri ya murɗa handle ɗin tare da ɗan tura kansa ciki. Idanunsa ya shiga rarraba wa, sosai ihunta ya sanya kansa sarawa, a hankali ya ƙara tura kansa ciki can ya hangeta ta durƙoshe sai kuka take tana yarfe hannu, idanunsa ya ƙura mata, ganin yadda take acting like baby girl, gaba ɗaya kuma ƴar duguwar rigar Jikinta ta tattare daga ƙasa fara manyan cinyoyinta sun bayyana sai glowing suke. P.a dake bayan Abu Maleek wanda shima ya kasa tafiya saboda ihun da yaji, da ɗan sauri cikin yanayi na kulawa yace. "Sir what happened?" P.a ya tambaya yana ƙoƙarin tura kansa cikin office domin ganin abinda yake faruwa, ganin hakan ne kuma yasa Abu Maleek haɗe fuska yana ƙara bada faɗi cikin wata dakakkiyar murya ta bada umarni yace. "P.a leave from here" Ya faɗa a kaushahe da ɗan hanzari kuma ya shige cikin office ɗin yana rufe ƙofar da ɗan ƙarfi tare da murza key, Da idanu kawai p.a ya bisa sosai yake mamakin Uban gidan nasa juyawa yay jiki a sanyaye ya nufi office. A hankali Abu Maleek ya jingina jikinsa da jikin door ɗin shigowa office ɗin nasa, kafin cikin wani irin yanayi da mutum bazai iya fasaltashi ba, rikitattun idanunsa masu kama dana mai jin bacci ya ƙara mannawa a kanta, Harga Allah ya manta da ita, mene ya sanya ma ya tawo da ita ne? Shifa bai san wannan yawan kukan nata kamar ƴar yaya ne. Ƙara ware idanunsa yay sosai a kanta, ganin yadda take ta yarfe hannu ga yadda goshinta ya kumbura ne ya sanya a hankali ya shiga takawa cikin Zallar nutsuwarsa da kuma tarin haibarsa, tsaye yayi a kanta tare da lumshe idanunsa saboda yadda yaji Zuciyarsa tana harbawa sauyin bugawar ta ya sauya daga yadda take masa. Tsananin zafin da yayiwa Julde yawa ne ya sanya ta ƙara sakin kuka domin burgewa da tayi ya haddasa ɗan langwashewar yatsarta wacce ta kejin har wani ƙara tayi, hakan ya sanya Julde ƙara sautin kukanta, idanunta yayi jajirrr ga wata zufa da take karyo mata. A hankali ya ƙara jan ƙafafuwansa zuwa inda take durƙoshe, duk sumar kanta wacce zuwa yanzu ta fara tsayi sosai ta ɗan ya mutse, fuskarta tayi jaa lokacin guda. A karo na barkatai ya ƙara runtse idanunsa, gaba ɗaya ya kasa ƙarasawa inda take durƙoshe, bawai kuma shakkar ta yake ba, a'a kawai tsoro da kuma fargaba sune sukaiwa zucyarsa yawa, bai taɓa tunkarar wata mace da niyyar bata kulawa ko ya rarrasheta ba, Hasalima baya kallon Julde a matsayin mata kamar yadda su Arɗo suke faɗa masa, kawo yanzu kawai kallon sister yake mata, kamar yadda yake ganin Salimerh matsayin ƙanwarsa haka itama Julde kallon da yake mata kenan. Amma yanayin da yake samun kansa idan yana tare da Salimerh daban da yadda yanayin da yake samun kansa idan yana tare da Julde, wani kalar abu ya keji wanda a all his life yayi ƙarya yace ya san kalar wannan yanayin. A duk sanda zuƙatansu sukai kusanci dana juna yana jin wata kalar bugawa da zuciyarsa take masa, wacce take shirin tafiya da dukkan nutsuwarsa harta kai wani lokacin sai ya dafe saitin zcyarsa zucyarsa da dukkan hannayensa, time to time kuma ya kanji wani abu mai kama da sanyi na sauka a cikin zuciyarsa. Ƙarar data kuma saki ne yasa shi dawowa da duniyar tunanin daya shiga, a ɗan tsorace yana kwaɓe fuska tare da langwaɓar da wuya gefe ya ƙara matsawa gareta bisa yarda da kuma bin Umarnin zuciyarsa ya zube a gabanta inda take durƙoshen. A hankali ya shiga yawo da idanunsa kanta, ba zaice kallon tsaf yake mata ba, amma duk namiji mai cikakkiyar lafiyar idan ya kalli Julde sai yaji mood ɗinsa ya sanya, ko yaji harbawar manhoon ɗinsa ba, amma shi mai makon yaji wannan yanayin sai dai yaji kansa ya sara da ƙarfin gaske zcyarsa tayi tsalle kamar zata faso ƙirjinsa ta fito. Ajjiyar zuciya Julde ta sauke lokacin da taji saukar Numfashinsa a gefen fuskarta, cikin yanayi na ɗimuwa da kuma a zabar data keji tayi saurin juyawa zuwa inda take jin saukar Numfashinsa. Cikin sakinta salonta na shagwaɓa ta miƙa hannunta cikin Sa'a hannunta ya sauka akan lallausan sajan dake kwance a fuskarsa, Ajjiyar zuciya ta saki yayinda shima ya sauke tasa Ɓoyayyiyar ajjiyar, Ba tare da taji ba sosai yaji wani iri a tsakiyar kansa, ƙara manna hannunta tayi a saman sajan domin su take ta tabbatar da cewa Ballowo ɗinta ne, Duk da cewa tuni Zuciyarta ta bata amsar abinda take tunani saboda harbawa da take mata. Ɗaga hannunta tayi zata ƙara mannawa da sauri yasa nasa tafin hannun wanda yake tsastsafo da gumi ya riƙe mata wrist ɗinta. Fuska ta kwaɓe cikin muryar da kuka yaci ƙarfinta ta buɗe bakinta da niyyar magana sai kawai kuka ya kwance mata, a hankali ta miƙa duk hannayenta guda biyu cikin Sa'a kowa hannunta ya faɗa tsakiyar ƙirjinsa wanda ya ɗan buɗe bottles ɗin gaban rigar nasa, Kasancewar kuma babu singlet ciki yasa gaba hannayenta ya sauka a saman lallausan baƙin Chest Beard ɗinsa da suke ƙwance sai ƙyalli suke gwanin sha'awa. Ƴar yarr karon farko a rayuwarsa yaji tsigar jikinsa ta zube tare da mimmiƙewa, da sauri ya runtse idanunsa saboda wani abu da yaji yana masa yawo a saman fatarsa kamar kiyashi, Idanunsa ya lumshe da sauri da sauri kuma ya shiga sauke ajjiyar zuciya, A hankali ta fara yawo da hannunta dake tsakiyar ƙirjinsa kamar me neman wani abu, Julde kam mamaki da kuma tarin Al'ajabi ne ya kamata lokacin da hannunta ya sauka a saman tsakiyar ƙirjin nasa, Laushi da kuma tsantsin gashin ƙirjin nasa yasa ta fara shafawa cikin nutsuwa kamar mai shafa masa mai, Cikin son tabbar da abinda hannunta suke jiyowa mata ta ƙara nutsa hannunta cikin ƙirjinsa, a hankali ta ɗaga yatsar tsakiyar hannunta ta shiga bin zanan dake ƙirjinsa a hankali haka nan kawai taji ɗan kaushi kaushi zanan lokacin da hannunta ya sauka. Duk da cewa bata da idanu amma sosai take fahimtar ba asalin fatar jikinsa bace, a hankali kamar tausa ta ƙara yin ƙasa da yatsarta cikin Sa'a kuma yatsar nata ya faɗa cikin ramin cibiyarsa, wata kalar Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya ya sauke, Cikin wani irin yanayin ya sanya hannunsa duk biyun ya ɗura akan shoulder ɗinta ya matse da kyau, Sosai taji abinda yay mata amma gaba ɗaya hankalinta ya karkata zuwa ga zanan da yatsarta take bi, cikin wani sauri ta murza yatsarta a ramin cibiyarsa da wani irin sauri Abu Maleek ya fesar da iska cikin buɗewar baki da rashin sanin abinda yake yaji bakinsa sun furta "Uhmmmmm heyyyyyy stop it" Ya faɗa yana ƙoƙarin zare hannunta gaba ɗaya jikinsa rawa yake, jijiyoyin kansa sunyi wani irin harbawa sun fito sunyi raɗa raɗa sai numfashi suke alamar kansa ne ke masifar sarawa da kuma yi masa ciwo. Julde bakinta na ɗan rawa tace "To wannan tsoron na mene kuma?" Kwaɓe fuska Abu Maleek yay cikin wani irin yanayi kamar bazai magana ba sai kuma yace. "Ban so!!!!!!!" Bata ganin bare taga halin da fuskarsa take ciki, cikin rashin damuwa Julde ta zame hannunta daga cikin cibiyarsa tare da faɗin. "Ballowo ba dakai nake magana ba, Uhm kai ba zakai magana bane kake ta zare idanu" Da mamaki Abu Maleek ya zare idanunsa cike da kaɗuwa yace. "Keeee Juldeeeeeee!!!" Ya faɗa bakinsa na tsuma tare da kama hannunta zai zaro Jikinta ne itama ya fara rawa cikin wata sabuwar Murya tace. "Ba Julde bace, kamar yadda kai ma ba Ballowo ɗinta bane" Ta faɗa tana ƙasa da fuskar ta, zuwa dai-dai wuyansa tare da zame hannunta dake ƙirjinsa ta sanya hannunta sa bayan wuyansa a hankali ta fara nutsa hannunta cikin sumar kansa daga ƙasa kafin tace. "Waye kaiiii?" Cikin haɗe fuska Abu Maleek yace "kamar ya wanene ni? Ke zan tambaya domin Ni na daɗe jikin Jalaluldeen tun yana zanin goyo, ina matuƙar jin nauyin ki domin na daɗe da sanin cewa kina gab da zama Sarauniyar Kanzaf, zaki zama Queen of Kanzaf ki barni jikin Jalaluldeen, Allah shike tsare rayuwarsa dani, duk da kasancewa ta jikin Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal amma hakan bai hana an cutar da rayuwarsa ba, amma zamana jikinsa yana rage faruwar duk wasu abubuwan, dan haka ki dakata da abinda kike" Cikin yanayi na fusata itama matar dake kan Julde tace. "Wacce kariya kake basa? Akwai kariyar da kake basa ne Banda wanda Ubangiji ya ƙaddara, I'm muslimerh bazan bari wani abu ya sake cutar da shi ba, kuma dole na cire masa wannan abun na cikin gashin sa, idan Tabbas kana bashi kariya mene yasa kabar wannan abun a jikin Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal? Kasan yanayin da yake sanyasa a lokacin da abun ya motsa? Kana kallo yana aikata abinda duk wani mutum mai cikakken hankali bai dace ace ya aikata ba, he's innocent man mene ya sanya kabar wannan abun a jikinsa??" Matar dake kan Julde ta ƙare maganar cikin tsawa da kuma ɗaga Murya tare da ƙara tura hannunta cikin sumar kan Abu Maleek. Da sauri Abu Maleek ya sanya hannunsa ya riƙe mata hannu wanda kuma a zahiri ne kawai,amma a baɗi ni sam bashi ya riƙe mata hannun ba, fuskarsa ana ɗan ɗaure idanunsa yayi jajirrr yace. "Mene yasa dake zuwanki kike son wargatsa mana shirin dake jikinsa na tsayin shekaru wajan 35? Ina da ƙarfin ikon da zan iya ɓatar dake a duniyar aljanu, amma kasancewar ki jikin matar ɗan sarki Tunde Muhammad Jalal wanda a yanzu yake shirin zama King of Kanzaf ya sanya zan rabu dake, amma ki sani abinda kike shirin cirewa a gashinsa ba ƙaramin tsari yake dashi ba, da ace babu wannan abin na jikinsa da Allah kaɗai ya san abinda magauta zasu aikata masa, zasu sanya shi cikin hauka mafi muni, da yay wannan hukan gwamma yayi....," Da sauri ta ka tsesa da faɗin "Naji jeka, ka barsa ya wuta haka nan" Kwaɓe fuska Abu Maleek yay cikin Marai-raice cewa yace "Daman zuwanki ya sanya nazo nima, Allah ya taimaki sarauniya Kanzaf da mutanan Benin baki ɗaya, shugabani wanda ba za'ai kamar su a faɗin Benin ba, Allah ya kawo Aremo ko Omo oba cikin kwanakin domin su ne zasu sanya mulkin Jalaluldeen ya dauwama, Kabiyési, ki Adépé Lori, ki batá pe lesē ki iru kèrè pe lowo" Ya ƙare ƙarshen maganar dayin kirari kafin kuma a hankali kuma ya tafi yana mai sakin wani shassheƙar kuka a hankali. Gaba ɗaya da Julde da Abu Maleek suka saki Ajjiyar zuciya a hankali kuma wani irin bacci ya ɗauke su a tsakiyar carpet ɗin office ɗin tana kwance a saman ƙirjinsa yayinda shi kuma ya kifa fuskarsa a tsakiyar wuyanta... *_53-54_* 1:10 Ya shiga buɗe idanunsa wanda sukai masa nauyi sosai, jin kamar mutum a jikinsa ne kuma ya sanya ya buɗe gajiyayyun idanunsa sosai tare da sauke ganinsa akan Julde, wacce take kwance a jikinsa tana bacci, Kallonta yay na wani lokaci kafin kuma ya ƙara Lumshe idanunsa yana jin yadda kansa yake sarawa gaba ɗaya jinsa yake kamar wanda akaiwa dukan tsiya ƙara ware idanunsa yay sosai akan ganin yadda take bacci cike da nutsuwa ne tana sauke numfashi a hankali tana kuma shaƙar wani ne ya sanya, Abu Maleek ɗan fesar da iska a hankali kuma ya gyara zamansa sosai yana ƙara kallon ƙyakkyawar fuskarta mai ɗauke ta danshin hawaye sai a lokacin ya lura da kumburin goshinta wanda ta ɗan bige a hankali ya miƙa hannunsa saman goshinta wata zabura tayi hakan yasa ya zame hannunsa daga saman goshinta, harya buɗe baki da niyyar tashin ta sai kuma ya rabu da ita, kafin gently ya miƙe da ita tsaye a hankali ya nufi saman duguwar sofa ya kwantar da ita, ya juya kenan zai fita yaji tayi saurin riƙe masa hannu, "Uhmmm" shine abinda ya furta can ƙasan maƙoshinsa saboda ɗan harbawa da yaji zuciyarsa tayi, cikin nutsuwa ya zame hannunsa tare da nufar cikin bathroom ɗin sa. Sharp-Sharp ya ɗaura alwala kana cikin nutsuwa da kamewa da nuna shi ɗin namiji yake bada faɗi a haka nufi Masjid, bayan ya idar ne kuma ya zauna har sallar Asar, a hankali yake tafiya Derect office ɗinsa ya nufa yana ƙoƙarin buɗewa ya shiga yaji ance "Sir Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal our champion how are you" Da sauri ya juya saboda jin Muryar kamar ya taɓa saninta a can bawa with much surprised ya ware golden eyes ɗinsa a hankali kuma ya Motsa bakinsa tare da faɗin "Saifuddeen Siwad Sufrak Bilhas" ya faɗa With so much happier da ganin friend ɗin nasa tun a secondary school. Murmushi Saif (the new emir) yay shima cike da izzar sa yace "idanunka kenan Abu Maleek?" Ka faɗa Abu Maleek ya ware irin ohhhu ɗin nan kafin ya juya a hankali ya buɗe ƙofar ya shiga, cikin nutsuwa shima Saif ya mara mara masa baya, can saman wata luntsumammiyar kujera Abu Maleek ya zauna yana Lumshe idanunsa tare da faɗin "Subuhanallah!" Ya faɗa cikin ransa yana mai ɗan dafe saitin zuciyarsa, kafin a hankali ya ɗaga idanunsa ya kalli Saif cikin ɗan sakin fuska ya daga hannunsu tare da nuna masa waje cikin wata tsaftacciyyar Murya yace "have a set" ya faɗa yana yin baya, zama Saif yay yana Murmushi idanunsa akan Julde wacce take bacci har yanzu ganin inda yake kallo ne kuma yasa Abu Maleek juya idanunsa tare da sauke su akan Julde, lumshe idanunsa yay sosai nan da nan kuma ya haɗe fuska tamau saboda ganin cinyoyinta a waje "How are you?" Ya kuma bayan Saduwa, tun secondary graduation baka da kirki, yanzu ma nazu Benin ne sai kawai naga wannan company, haka nan naji ina son kayan ku, kuma Allah kayan was very impressed" jinjina kai kawai Abu Maleek yay kana ya miƙe tsaye tare da fara tafiya sannu a hankali ya koma wajan da Julde take a kwance yana zuwa ya zauna gefenta tare da miƙar da legs ɗinsa ya danne mata cinyoyinta, kafin a hankali ya ɗaga idanunsa suka haɗa ido da Saif bai ce komai ba sai hannunsa daya sanya ya shafa fuskarsa zuwa gemunsa "she is your wife??" Saif ya ƙara tambaya domin tunda ya kalli Julde yaji ya gigice yana kallon kyan matarsa Zarina, amma ina Julde ta shanye Zarina her booms, her ass Julde shape is... Da sauri ya tsaya da tunanin domin gudun ɗaukan zunubi ko matar aure ce, ganin yadda Abu Maleek yay shiru ya lumshe idanunsa yasa Saif ƙara buɗe idanunsa yana hangen yatsun hannunta kafin yace "Heyyy Are You okey??" "Uhm" Abu Maleek ya faɗa yana ya motsa ganin haka yasa Saif faɗin "Abu Maleek wannan sister ɗin taka wallahi tayi, harta Fika kyau please zaka ban ita na ƙara aure na haɗata da Zarina??" Saif ya faɗa yana numfashi, hakan yasa Abu Maleek ƙara haɗe fuska ko baya sonta amma ai da igiyar auransa a kanta, shi ba ɗan iska malalaci bane da Za'ai wasa da igiyar aure, ida babu aurensa a kanta sai taje duk inda zata, amma yana tsoran rana gobe kiyama, ya faɗa a ransa ya cizon lips ɗinsa kafin ya ware baki yace "Common on my friend, she's my sister and she's already taken" Jinjina kai Saif kafin yace "but anyi min shigar sauri, wallahi i I'm in love with dis beauty gal, but no wahala how are you ya ball ɗin kwana 2 bana ganinka cikin ƴan wasa?" Wani ɗaci Abu Maleek yaci a zucyarsa sai kawai ya share kafin ya numfasa bisa dole da kuma kimar Abokin nasa wanda ya kasance best friend ɗinsa a school yace "Uhm Allahamdulillah" miƙewa Saif yay hakan yay dai-dai da farkawar Julde jin kuma an danne mata jikine yasa ta saurin kwaɓe fuska tare da tura baki kana a hankali ta buɗe baki zatai magana yay saurin tura mata yatsarsa a cikin bakinta, Ajjiyar zuciya ta sauke bisa mamakin sa sai kuma yaji ta kama yatsar nasa a hankali ta fara tsotsa, wani kalar zare ido yay yana jin tsigar jikinsa na tashi ga wani sanyin daya fara ratsa shi, wata zuƙa take ma yatsarsa kamar zata zuƙe mata jinin jikinsa "Let me have my way na amshi details ɗinta so we will talk in sha Allah" ƙara jinjina kai Abu Maleek yay kafin ya ɗan numfasa cikin taƙama da izza yace "Thank you" gaba Saif yay domin ya daɗe da sanin Halin Abu Maleek, yana barin office ɗin Abu Maleek yay saurin zare yatsarsa yana yarfewa kamar zai kuka yace "Auchhhiii hyyyyyyyh Are You out of your sense??" Ya faɗa yana kallon fuskarsa waje tai fresh gwanin sha'awa miƙewa tsaye tayi cikin tura baki gaba tace "To bakai bane ka samin wannan ƙatuwar ƙafar" ta faɗa tana tura baki gaba matsawa yay wajan yana mai ƙare mata kallo hannunsa ya miƙa da niyyar taɓa lips ɗinta domin gani yake kamar jambaki ta shafa, fasawa yay a hankali ya miƙe ba tare da yace komai hannunta ya kama ya nufi fita da ita bayan ya ɗauki komai nasa, Allah yasa ba kowa hakan yasa ya tura ta back seat shima ya shiga driver yaja. Kai tsaye Maxiview Eye Clinic ya nufa, yana zuwa Dr Jemeal ya amshi Abu Maleek hannu bibbiyu sai murna yake, daman Alrdy tun a online yasa an bincika masa Dr Jemeal cikin sauri kuma ba ɓata lokaci aka amshi Julde kai tsaye aka shigar da ita scanning room kwantar da ita akai tsoro ya kamata sai sunan Ballowo take kira, a haka suka sanya kanta cikin wata na'ura tare da fara bincikar idanun nata. Gyara zama Abu Maleek yay cikin nutsuwa kuma ya ɗaga Wayarsa wacce ake kira buɗe ido yay sosai, ganin sunan Dr J.Y ya sanya ya taɓe bakinsa, yana jin wayar na ƙara yay banza. Baya yay kaɗan cikin yanayin na an takura sa ɗin nan yaja tsaki ba tare da yace komai, lumshe idanunsa yay hakan yay dai-dai da shigowar wani kiran ganin zai takura masa da yawa ne ya sanya shi answering call ɗin ba tare da yace komai ba. Daga can ɓangaren Dr J.Y ne ya gyara zamansa kafin cikin girmamawa yace "Sir na kira ne about your condition" Dr J.y ya faɗa yana danna system ɗin gabansa kafin ya ɗura da faɗin. "Rabon daka amshi Drugs na manta, kuma kasan problems ɗinka ko?" Ya ƙare maganar yana mai gyara zaman wayar dake kunansa, shiru Abu Maleek yayi idanunsa a lumshe yana ɗan sauke numfashi, duk abinda Dr J.y ya faɗa yana jin kawai bai niyyar mgn bane. Jin shiru ya sanya Dr J.y faɗin "Sir for now yana da kyau ka fara trying na kwanciya da mace, just romance hakan zai taimakawa jijiyoyin J ɗinka damar harbawa, sannu a hankali idan kana kasancewa da mace kana jin ɗumin Jikinta, like kiss, hug, body collection, ka samu kusanci da mace sosai, yin hakan shi zai farfaɗo da jijiyoyin Manhood ɗinka da suke ƙoƙarin lalacewa gaba ɗaya" Dr J.y ya faɗa yana mai jin tausayin Abu Maleek har cikin ransa, magidanciyar dake watayawa cikin daula, ilimin, Zallar basirar iya art, ga ball amma Ubangiji ya jarabce da wata iriyar lalura mai wahalar ganewa. Jin Dr J.y na ƙoƙarin yin wata maganar ne ya sanya Abu Maleek kashe wayar tare da jan siririn tsaki, Ambaton sunan Manhood da yay harya sanya kansa yay wata sarawa, ƙara kulle idanunsa yay da sauri kuma ya buɗe saboda kyawawan cinyoyin Julde da suke masa ido. Taɓe baki yay yana langwaɓar da kansa gefe guda "kiss, Hug" sune abinda suka faɗo masa cikin rasa yace "banza ɗan iska, da nayi haka da mace gwamma nayi lossing Manhood ɗita, Mumu!!!" Ya ƙare maganar zucin yana kan ɗan fesar da iska. Not too long Dr Jemeal ya dawo riƙe da hannun Julde, tun daga nesa Abu Maleek ganinsa ya sauka akan hannun Julde dake cikin na Dr Jemeal, wani irin haɗe fuska yay nan da nan yanayinsa ya sauya, kafin Dr Jemeal Yay magana Abu Maleek ya buɗe baki a kaushashe, Muryar data daki mandirin zuciyar Dr Jemeal yace. "You're crazy Dr Jemeal, bulala nawa akai maka da zaka riƙe mata hannu kamar ka samu wannan Tom And jerry eheeee??? Ko baka san darajar aure a musulunci bane? You're mad Dr Jemeal" Ya faɗa idanunsa har wani ruwa yake kawowa, he doesn't love her kawai auransa yake karewa, infact he's not interested akan abubuwan mata. Jikin Dr Jemeal na rawa ya fara faɗin "I'm sorry sir, kayi hqr it was a mistake please Accept my apologies" Shiru yay masa narkakkun idanunsa kuma ya sauke akan Julde yana bin Jikinta dake kallo, a dai-dai lokacin kuma kiran Oumuu-Ayman ya sake shigowa, ba tare da yace komai ba ya ɗauke idanunsa daga kan Julde kana ya fara typing na message Wayarsa a contact ɗin Oumuu-Ayman a taƙaice ya rubuta. "She's with me" Yana rubutawa yay sending kana ya kashe wayar baki ɗaya, still idanunsa ya mayar kan Julde, tun lokacin da taji saukar Muryarsa yana zabga faɗa abinda tunda take fata taɓa ji yay magana mai tsayi bare har taji sautin Muryar sa yana faɗa, hakan yasa tai ƙasa da kanta Jikinta ya shiga rawa muryarsa ta haddasa mata wani tsoransa a ranta wai a hakan ma bata taɓa ganin face ɗinsa reality ba, bata girma da kuma zallar haibar dake kwance a saman fuskar ba. Dr Jemeal ne yaja fasali tare da faɗin. "Gaskiya problems ɗin idanunta ba wani babban bane, da ace tun farkon samun matsalar anje asibiti da zuwa yanzu ganinta ya dawo, amma Allahamdulillah ga wasu Drugs za'a bata tsayin kwana uku, a 4days za'ai mata aiki, in sha Allah zata fara gani kamar kowa, muna da ingantattun kayan aiki, amma kana da right idan kana son fita da ita waje" Dr Jemeal ya faɗa yana miƙawa Abu Maleek Drugs ɗin, a hankali ya sanya farin hannunsa mai ɗauke da baƙar gargasa ya ɗauki maganin ya shiga dubawa, duk da cewa shima baban likita ne, amma baya da hurumi akan wannan ba ɓangaren sa bane. Miƙewa cikin tarin nutsuwarsa ba tare daya kalli Dr Jemeal a hankali ya taka inda Julde ke tsaye, kamar mai tsoro haka ya kama tsakiyar tafin hannunta, ajjiyar zuciya ta sauke lokacin da ɗumin hannunsa ya ratsa ta. Tafiya yake da ita dai da yaje baƙin ƙofa kafin ya tsaya yana ɗan fesar da iska yana shaƙar ƙamshin turaren dake fita daga jikin Julde yace. "Ka shirya aikin" Ya faɗin haka ya jata zuwa reception ɗin hospital ɗin da sauri driver ya buɗe masa ƙofa ya tura Julde ciki kafin shima ya shiga. Around 8:40 ya iso gidan bayan ya tsaya a wani haɗaɗɗan restaurant Julde taci abinci, lokacin daya iso mutanan Alaafi sun kwanta bacci, sai masu tsaron ƙofar ko wanne flat.. Yana shiga Babban Parlo Oumuu-Ayman take zaune ta miƙe, kallon tsaf tai masa ba tare da tace komai ba ta kama hannun Julde zuwa bedroom. Shima part ɗinsa ya shige ya zame Kayan jikinsa yay wanka, tare da yin alwala kana ya zauna ya fara duba aiki a system ɗinsa, ya nayi yana shan Inibi sweet na manne da jikinsa a haka ya gama ya kwanta. Washe gari Ya kama weekend a hankali yake tafiya a cikin Alaafi yana sanye da wasu pink ɗin kayan Yaruba, wanda sukai masa matuƙar kyau, gaba ɗaya traditional dress yay na Yaruba, yana tafe wasu fadawa na manyansa, a hankali ya tsaya tare da juyawa ya cilla musu wani kallo, da sauri sukai baya domin sun san mene yake nufi. A haka ya isa can prison ɗin dake cikin Alaafin, wacce ake kai masu laifi hadda ɗakin duhu ake kai masu laifi mafi muni, kuma ko ɗan sarki idan yay laifi sai an kaisa. Tsaye yay bakin wata ƙofa yana nan a tsaye kuma aka fito masa da Hadima Zubaida, tana ganinsa ta saki kuka tare da zubaiwa a ƙasa tana faɗin. "Wallahi ban aikata komai ba, bani bace har abada bazan taɓa cin Amanar Alaafi ba, Zakina nasan zaka yarda dani ban aikata komai ba wallahi" Runtse idanunsa Abu Maleek yana jin maganar Hadima Zubaida har tsakiyar ransa, sosai kukanta ke taɓa masa zuciya. Buɗe idanunsa wanda sukai jaa yay kafin a hankali ya miƙa hannunsa tare da miƙar da Hadima Zubaida, ba tare da tace komai ba yay gaba, tsayawa tayi cak tana kallon bayansa ganin hakan yasa Abu Maleek tsayawa yace. "Follow me" Ya faɗa yana juyawa bayansa tabi gaba ɗaya tayi baƙi ta rame. Tunda suka nufi cikin Family house ɗin Hadima Zubaida taji gabanta na faɗuwa, tsoro da rashin sanin abinda zai faru sukaiwa zuciyarta yawa, kai tsaye sashin Mai Babban ɗaki Abu Maleek ya nufa Yayinda Hadima Zubaida ke bayansa. Murya can ƙasa yay Sallama Otun da Agba Akin suka amsa masa, suna mai binsa da wani irin kallo. Can saman kujera kusa da Mai Babban ɗaki ya zauna kafin kuma Hadima Zubaida ta zube a wajan tana gaida Mai Babban ɗaki cikin tsawa Agba Akin ya kalli Hadiman Zubaida yace. "Ke uban mene ya fito dake? Wane ya baki lasisin fitowa, wanne mara kunyar ne ya isa yaja da umarnin da Alaafi ta zartar a kanki" Daga bayansa yaji Murya mai cike da nutsuwa da kamala ance. "Ninee, Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal" Da sauri Agba Akin ya juya bisa mamakin sa sai yaga ko inda suke Abu Maleek bai kallo hasalima idanunsa a lumshe suke. Miƙewa tsaye Abu Maleek yay cikin bada umarni da nuna shima ya isa ya faɗa aji a cikin Alaafin yace "na wanke Hadima Zubaida daga zargin da ake mata" Yana faɗin haka ya nufi waje ganin zai fita ne yasa Mai Babban ɗaki faɗin "Nan da kwana huɗu za'ai naɗin sarauta kafin bikin naɗin ya biyo baya ka shirya" Gaba yay ba tare daya fahimci komai a zan can Mai Babban ɗaki ba. Kai tsaye kuma Lambunsa ya nufa, Murmushi kawai Shakiru yay lokacin da Abu Maleek ya shige ta gabansa sam bai ma lura dashi ba, a hankali ya buɗe katafariyar ƙofar Lambun ya shiga yana shiga kuma ya ja ya tsaya saboda sauyin bugun zcyarsa da yaji, a hankali ya lumshe idanunsa ya shiga sauke tagwayen ajjiyar zuciya cikin ransa yake faɗin "Ya rabbi, what's this? Only God knows" ya faɗa yana buɗe idanunsa abinda idanunsa suka gani ne kuma ya haddasa sarawar kansa idanunsa suka fito waje, jikinsa ya hau rawa a hankali ya langwaɓar da kansa gefe kafin ya buɗe baki yace "O'ohhhh" ƙara buɗe idanunsa yay inda ganinsa ya ƙara sauka akan Abu mafi muni daya gani a rayuwarsa Julde ce zaune akan.... *Abu Maleek it's 500 via 08119237616* *_55-56_* Akan kujera hannunta riƙe dana Adams yana sakin mata wani murmushi tare da ɓare mata chocolate ya bata a baki, Ita kuma Julde dai Murmushi take tana ƙara fuskantar derection ɗin inda yake tsaye. Adams kam wani irin farin cikin da kuma daɗi ne ya mamaye dukkan zuciyarsa, domin gaba ɗaya ya rasa nutsuwarsa tunda idanunsa suka ɗuro akan Julde ya zauce akan so da kuma ƙaunarta, wannan dalilin ya sanya ko fita bai sosai kullum so yake ya samu damar da zai keɓe da Julde suyi Shira ko zucyarsa ta samu sauƙi daga raɗaɗin da yake masa. Murmushi Julde tayi har sai da fararan teeths ɗinta suka bayyana kafin cikin ƙaramar muryarta mai sauti da ratsa kunne tace. "Hamma Adams wannan chocolate ɗin akwai daɗi zaka ƙara min?" Ajjiyar zuciya Adams ya sauke yana ƙara matse hannunta da suke cikin nasa kafin yace. "Why not my cute? Komai kike kawai let me know, i mean ki faɗa min" Tana ƙara buɗe fararan haƙuranta tana faɗin "to kai amma kana da kyau ko? Oumuu tace Ballowo bashi da kyau na fisa kyau" Zuciyarsa taji ta buga da ɗan ƙarfi kafin kuma ya ɗan ja numfashi yace. "Uhm, ba kince Ballowo ya kaiki za'a buɗe maki idanu ba, so just wait and see idan idanunki ya buɗe za kiga komai, tunda ni baki son na kaiki" Taɓe fuska tayi idanunsa sukai rau rau kafin kuma tace "To bashi ne ya kaini ba, lokacin da kace zaka kaini asibiti to kana fita ya shigo ni kuma na faɗa masa" Ƙuri yay mata da idanu, wato ita komai aka faɗa mata indai ta samu sake sai ta barbaɗawa Abu Maleek kenan, Meye matsayinta wajanta, Kallonta yay kafin yace. "Kawai kina shiru da bakinki kinga naji haushi" da sauri ta zare chocolate ɗin a bakinta kafin tace "to kayi hqr kaji?" Yana kallon jajayen laɓɓanta yace "nayi" hannunsa ya miƙa da niyar shafa lips ɗinta yaji an wani riƙe hannunsa tare da cilla shi baya. Da sauri Adams ya juya dan ganin wanene, wani kalar zare idanu yay ganin Abu Maleek tsaye jikinsa sai rawa da ɓari yake, ga yadda idanunsa yay jajir jijiyoyin kansa sun fito sunyi raɗa raɗa sai huci yake fesarwa ya dunƙule hannunsa waje guda, idanunsa akan Julde wacce take zaune ta ɗan yi shiru saboda sauyin bugun zcyarta da taji, kafin kuma a hankali ta ɗura hannunta a saman armchair ɗin ta miƙe tsaye, a hankali Idanun Abu Maleek suka fara yawo akanta frm head to toe, tun daga kan yatsun ƙafarta zuwa leg da laps ɗinta, wanda suke waje saboda 3gauther ne a Jikinta sai wata red ɗin Kinomo. Cikin wani irin sabon yanayi yaci gaba da bin surar Jikinta da kallo har zuwa saman brest ɗin wanda suke a tsaye har shatin nipples ɗinta kana gani, da sauri ya ɗauke idanunsa saboda kansa da yaji ya sara masa dalilin kallon nipples ɗinta da yay. Hakan ya sanya yaji wani irin tsuma da kuma kyarma sun ƙara sauka a jikinsa, idanunsa sun ƙara rikiɗe wa gargasar jikinsa sun mimmiƙe hakan yasa yaji kalar wani fitananan abu na ratsa kofofin fatar jikinsa. A hankali kuma yay sama da idanunsa inda ya sauke Kallonsa a saman lips ɗinta masu matuƙar kyau, sun ƙara yin pink so ma sha Allah! Eyes lashes ɗinta sunyi lub lubbb saman fatar idanunta saboda ƙasa da tayi da idanun nata. Wata lafiyayyiyar ajjiyar zuciya wacce ta samu gurbin tawowa tun daga ƙasan zuciyarsa har ta bayyana a fili yaja, kafin a hankali kuma yaja ƙafafuwansa walking slowly ya ƙarasa inda take tsaye yana zuwa wajanta, yaja ya tsaya. Sauke numfashi ya sake yi a hankali yaja fatar idanunsa ya rufe ruff, cikin sauri kuma ya fara jan numfashi saboda wani fitananan ƙamshin turaren ta da yake ratsa masa cikin hancinsa, wanda ya haddasa masa wani irin abu a ƙahon zuciyarsa!. Ƙara matsawa yay sosai kusa da ita yana sake shaƙar ƙamshin ta mai tafiya da dukkan nutsuwarsa wanda bai san dalili ba, cikin nutsuwa kuma ya sake kusantar Jikinta sosai kafin a hankali kuma ya miƙa hannunsa idanunsa a Lumshe kamar bai bacci, ya ɗura hannunsa saman ququnta masu faɗi wanda suka zauna dasss a saman Jikinta. Da sauri Julde ta sauke ajjiyar zuciya tare da ɗaga kanta wanda gaba ɗaya a ƙirjinsa ta tsaya, tsoro ya kamata hakan yasa ta fara ƙoƙarin yin baya sai dai chair dake bayanta ta tukareta no way to run, a hankali ya ƙara manna hannunsa a saman ququnta tare da murzawa da ƙarfi hakan yasa Julde saurin faɗin "Auchhhiiii!!!" Ta faɗa saboda wani irin abu daya tsirga mata tun daga babban yatsarta zuwa tsakiyar jijiyar kanta, zame hanunsa yay guda ɗaya tare da kamo hannunta wanda ta ɓoye a bayanta. Zaro Hannun yay a hankali kuma ya tsorawa chocolate ɗin hannunta idanu, wacce ta kusan shanye park guda, kallan chocolate ɗin yay kafin ya ɗaga idanunsa yaga yadda bakinta motsi idanunta ya cika da hawaye, chocolate ɗin ya zare wanda ya sanya ta da sauri ta saki kuka tana faɗin "Ballowo ka ban chocolate ɗina" ko a jikinsa bai bi takan kukan ba yay cilli da chocolate ɗin can gefe guda. Adams wanda yake tsaye ya kasa koda mutsi saboda mamaki da kuma tarin al'ajabin abinda Abu Maleek yake, mene haɗin sa da ita? Bayan Oumuu-Ayman tace Hadimar sa ce, Zallar kishin daya hango ƙarara a cikin ƙwayar idanun Abu Maleek shi ne yafi tayar masa da hankali, ganin yadda Julde ke kuka shi kuma ya tsaya kanta yana kallonta yasa Adams nufar wajan da sauri. Yana zuwa wajan yace "come here my cute" saukar Muryar Adams cikin kukan nan ta yasa ta ƙara sautin kukanta tare ƙoƙarin lalubar hanya domin nufar inda Adams yake, gaba ɗaya ta a firgice take, ganin yadda Abu Maleek ya tsaya a kanta ya wani ɗura hannunsa a ququnsa ya bada faɗi yasa Adams faɗin "ka bata waje tun kafin na nuna maka siffata, Come to me my cute" a wani hargitse Abu Maleek ya juya tare da yin kan Adams yana faɗin. "A gidan Uban baban wa ta zama your cute ɗin?? Heeeehh??? Tell me? Faɗa min when? How ta zama your cute Adams Tunde Muhammad Jalal??" Ya faɗa lokacin da idanunsa suka gama rinewa da jaaa, gama ɗaya a wannan lokacin tunaninsa ya riga daya gama juye ya nufi ɗaya duniyar tasa wacce ta jima bai leƙa ba, hakan yasa baya tantance abinda yake faɗa da kuma wanda yake faɗawa, Wani kallo Adams yaywa Abu Maleek kafin ya ɗaga hannunsa ya sharara mata wani wawan mari wanda yasa Abu Maleek saurin taune leɓansa, cikin ɗaga murya shima Adams yace.. "Wow! Yau akai na zaka sauke haukan naka ko??? Gwamma ka tabbatar da haukan ka ai, to idan hauka kake ji dashi Ni na fika, And ka ɗaure kan ka da kanka wannan abinda kayi yasa saina tuna maka asiri na faɗawa jama'ar Alaafi da Kanzaf cewa kai ka ɗauke mahaifiyar mu akan wani dalili naka, ko kuma saboda kana ƙwaɗayin ka zama King of Kanzaf ko????? Faɗa min mana Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal??? Kana maganar yaushe Julde ta zama my cute, baka so hakan ba ko? Na sota a lokacin da idanuna suka sauka akan ta a part ɗinka daka ɓoye ta ciki, And i love her, bana tsoro ko shakka I'm going to marry her no matter what happen!!!" Ɗaya daga cikin masu kula da Lambun ne ya juya da sauri ya nufi cikin Family house ɗin, domin ganin abin nasu yana neman rikicewa ya zama babban tashin hankali, abinda ba'a taɓa samu cikin Alaafi ba, sai gashi yau ƴan ɗaki guda, wanda suka fito ciki guda gashi yanzu suna ƙoƙari kaiwa juna duka Dalilin shigowar baƙuwar yarinyar da babu wanda yasan Wacece sai Abu Maleek da Oumuu-Ayman, hakan yasa yana zuwa ya nufi sashin Mai Babban ɗaki yaji Sa'a hadda Oumuu-Ayman a wajan, jikinsa na rawa ta zube a gabanta kallonsa tayi kafin yay mgn Oumuu-Ayman ta miƙe tana faɗin.. "My Jalal!!! Zakina" Domin daman tun ɗazo gabanta ke faɗuwa wanda bata san dalili ba, cikin sauke numfashi Hadimin yace "Mai Alaafi da Kanzaf baki ɗaya sabon al'amari na shirin faruwa, ga Aremos can Adams da Abu Maleek suna faɗa akan wata budurwar yarinya" Mai Babban ɗaki sandanta ta ɗauka ta miƙe tsaye tare da faɗin "Zaki?? Adams?? Suna ina?" Oumuu-Ayman kam tuni tayi waje, Mai Babban ɗaki ma bayanta tabi lokacin da Hadimin yake faɗin "Suna Lambu" suna fitowa sukai karo da Bola wacce take cikin shiga ta alfarma ganin yadda suke a rikice yasa ta mara masu baya. A karo na biyu Adams ya ƙara kai hannunsa ya ɗauke Abu Maleek da wani gigitaccen mari mai tafiya da numafashin mutum, amma Abu Maleek ko motsi bai ba, sai jikinsa daya tsananta rawa haƙuransa suka shiga ƙara suna haɗe juna tare da bada wani sauti ƙass ƙasss, cikin ɓacin rai Adams yace "Mad!!! I love Julde! I love her with all my heart and auranta zanyi mene haɗin ka da ita? Hadimarka bata da ikon zama Matarka Understand?? Wallahi abin takaici yake bani wai mahaukaci like you shine younger brother ɗina ne, I repeat myself da Capital letter I love Julde do whatever you want to do Mad!!!" Yana faɗin hakan tare da nufar inda Julde take wacce ta durƙoshe a wajan tare da tura kanta tsakanin cinyoyinta tana kuka, gaba ɗaya sun gigita da hayaniyar su, ya miƙa hannunsa da niyyar taɓa Julde yaji Abu Maleek yay masa wata wawiyar shaƙa tare da ɗaga sa sama kamar wanda zai masa rataya, idanun Adams ne suka fito waje saboda sosai Abu Maleek ya sheƙe sa, wato duk ihun da Yaywa Abu Maleek bai motsa daga taɓa Julde ya ƙara ficewa a tunaninsa Wonderful!! A dai-dai lokacin ne kuma Oumuu-Ayman da Mai Babban ɗaki da Bola hadda Queen Ayoola wacce labari yakai mata, suka ƙarasu wajan, ganin yadda Abu Maleek yake ƙoƙarin yin kisan kai kuma ɗan uwan yasa a gigice Mai Babban ɗaki faɗin "stop it Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal sake sa" banza yay mata domin baya fahimtar abinda take faɗin, Oumuu-Ayman ce ta nufi wajan Julde tare da miƙar da ita tsaye. Janta tayi zuwa wajan Abu Maleek cikin yanayin damuwa ta kalli Julde wacce take kuka tana riƙe Oumuu-Ayman tace "Go to him, jeki wajan Ballowo and tell him ya saki Adams kinji Daughter ke ɗaya zaki faɗa a yanzu ya saki Adams, ko kina so Ballowo ɗinki ya kashe Adams shima a kashe sa?" Da sauri Julde ta girgiza kanta idanunta na zubar da hawaye tace "Oumuu-Ayman tsoro na keji, zai min faɗa zai dake Ni" kanta Oumuu-Ayman ta shafa tace "what faɗa? Ba zaki fahimta but soon or later Zaki gane, Ballowo ɗinki har abada bai dukan ki I'm telling you maza jeki" Ajjiyar zuciya Julde ta sauke a hankali ta fara miƙa hannunta domin tana gab dashi. Wani irin faɗuwar gaba ne ya samu Bola, Wacece wannan yarinya? Mene matsayinta wajan Abu Maleek? Queen Ayoola itama zare ido tayi gabanta ya shiga faɗuwa, Mai Babban ɗaki kowa daman Alrdy tasan da zaman Julde. Hannunta ne ya sauka west ɗinsa da sauri ta faɗa jikinsa tare ƙanƙamesa tana sakin wani kuma bakinta na ɓari tace "Ballowo!!!! Ballowo na!!! Ka saki Hamma Adams dan Allah!!" Idanunsa yaja ya lumshe lokacin da yaji saukar muryarta cikin kunansa, a hankali kuma gargasar jikinsa ta fara zubewa ƙasa tana sauka, jikinsa ya tsahirta da rawar da yake masa, amma ya gagara sakin Adams ganin hakan yasa Oumuu-Ayman faɗin "repeat again Daughter, ƙara faɗa begen him to stop" Duk da cewa Julde bata fahimtar abinda Oumuu-Ayman ke faɗa ta gane cewa Abu Maleek bai saki Adams ba, ƙara sautin kukanta tayi tana manna kanta tsakiyar ƙirjinsa tare da zagaye dukkan hannunta a saman ququnsa tace "Zan bar gidan nan, idan baka saki Hamma Adams ba, Ballowo na!!!!! Allah zan daina son......," Tun kafin ta ƙarasa faɗa yay cilli da Adams da wani irin sauri ya juya inda take ya ƙura mata idanu sai kuma kawai ya sanya dukkan hannayensa ya ɗauke ta cak yay cikin part ɗinsa da ita. "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un!" Shine Abinda Bola ke faɗa, kalmar Julde ta ƙarshe tayi mugun mugun gigita mata lissafi da sauri ta nufi wajan Oumuu-Ayman tare da faɗin "Wacece??? Who is she? Kimin bayani Wacece wanna take tare da mijina har yake sanya hannu ya ɗauke ta abinda bai taɓa yimin ba" Kallonta Oumuu-Ayman tayi kafin tace "calm down Bola I'll tell you everything amma give me some times" tana faɗin hakan tai part ɗin Abu Maleek zubewa Bola tayi a wajan tana kuka. Hadima Zubaida dake raɓe can da sauri ta juya tare da rufe bakinta tana sakin wani irin kuka mai raɗaɗi da kuma ɗaci a zuciya, Adams kam har yanzu bai miƙe daga kwancan da yake ba ya riƙe wuyansa da hannunsa yana sakin numfashi ganin haka yasa Mai Babban ɗaki nufar wajansa. Abu Maleek na shiga flat ɗin sa, kai tsaye part ɗinsa ya nufa da ita, da sauri Oumuu-Ayman ta shiga tana faɗin "Jalaluldeen!!! Jalal!!" Wanda rabon data kira sunansa a haka harta manta, yana zuwa ya cilla Julde saman bed ɗinsa ƙara ta saki Lokacin da kanta ya bugu da frame ɗin gado, juya yay yana kallon Oumuu-Ayman kawai sai ya faɗa Jikinta ya rungome ta sosai yana sakin wasu wahalallun numafashi, jikinsa duk rawa yake, rungomesa Oumuu-Ayman tayi tana bubbuga bayansa, tana jin yadda zucyarsa ke harbawa da ƙarfi rabon daya rungome ta haka harta manta tun lokacin da aka bashi Bola matsayin mata. "Calm down Zaki? Don't cry okay? Ka nutsu ka kwantar da hankalinka babu mai aurar maka mata, you're my champion u knw, my hero to! u don have to be worri ok" Wata Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya Abu Maleek ya sauke kafin ya zare jikinsa ana Oumuu-Ayman bakinsa na rawa jikinsa na ɓari a hankali ya juya ya kalli Julde wacce take kuka sosai kafin a karo na farko tun dawowarsa daya buɗe baki zai magana da harshen haihuwarsa yace. "Iwó to dábî oloñgbó tó férañ Árá? Oñi opóló rárá? Ómá owún tón shè? Olósí odó omó iyámî Egbón mi onlón shé oshí pélú ré? Ti obá ma kólómá wipé emi Okóré nî, emi Okóré nî kodé duró Arabínrín" Ma'ana ("Ke gaki mage uwar son laushi? Baki da hankali ashe? Baki san me kike ba? Kije wajan ɗan uwana yaya na kina shirman banza dashi? Idan baki sani ba yanzu ki sani I'm your husband, ni mijinki ne stupid gal") Wani sabon kuka Julde ta sanya tana jure Jikinta waje guda, tsoransa ya ƙara cika mata zuciya,ita sam bata san mene yake ba, hakan kuma yanzu ma bata san abinda yake faɗa ba saboda duk abinda ya faɗa ya faɗa je cikin yarabanci, da wani irin sound mai ƙarfi Abu Maleek ya ƙara daka mata tsawa wacce tasa ta sanya hannunta ta rufe kunanta domin ba zata jure jin wannan abun ba cikin wani irin zafin zuciya yace. "Wó ibí Omó Fulani daké funmí ní ibíbí, má dá shériyá fun ê! Oumuu kogbódó dasún má, gbógbó Asóré, bátá, áti gbógbó inkán ré, kí wón dá pádá si odó mi. Emíní Jalaludeen Tunde Muhammad Jalal Abu Maleek mómá mojú tó fun ráramí mió fé iránú kóní lósí itámá láti oní lo Odé omó.. (Heyyyyy Fulani gal shiru a nan, I'll punishing you! Oumuu ta daina kwana ita ɗaya, her clothes, shoes, da sauran su, komai a kai su part ɗina, I'm Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal Abu Maleek i can handle everything ban son Shirme And ta daina fita outside ɗin ma Mumu gal..)" Ya ƙare maganar ya kallon Oumuu, kafin da sauri kuma ya kama hannun Oumuu-Ayman ya jata zuwa waje ya rufe ƙofar da ƙarfi, yana jin yadda Julde ke ihu tana kiran sunansa amma yay mata banza, kai tsaye kuma ya fice daga flat ɗin baki ɗaya tare da amsar key car ɗinsa wajan driver yabar cikin Alaafi. Zama Oumuu-Ayman tayi tare da zabga tagumi cikin ranta take faɗin "Allahamdulillah! Komai ya kusa zuwa ƙarshe Zakina lokaci yay da zaka fahimci daɗin zama da mace, lokacin yay da zan cire dukkan abun da nayi domin kare kimarka da faɗawa hala akan mata, lokaci yay da zaka Fahimci laifiyarka ƙalau kawai an ɗauke maka sha'awa ne" Miƙewa tayi tare da ficewa gaba ɗaya. Julde kam baccin wahala ne ya ɗauke ta hannunta cikin baki tana sakin ajjiyar zuciya. 10:50 Sha ɗaya saura a lokacin ne kuma yay parking da motarsa, kowa yay bacci sai kukan tsuntsaye, da kuma hasken fitulun Alaafi wanda ya haska ko ina. A hankali ya sauke numfashi idanunsa ya ware kaɗan yana ɗan cije lips ɗinsa, jinsa yake wani iri yay weak kamar kuma ya aikata wani abu ba dai-dai ba, ƙara sauke numfashi yay a hankali kuma ya fito daga cikin motar, cike da mutuwarsa yake tafiya hannunsa zube jikin aljanu kansa a ƙasa, a haka ya isa flat ɗin sa, guards na ganinsa suka buɗe masa ƙofa ya shiga, kai tsaye kuma part ɗinsa ya nufa, tun a nan yaci zucyarsa ta fara bugawa da ƙarfi tun shigowar sa, key yasa ya buɗe ƙofar yana shiga ya runtse idanunsa saboda sautin amon Muryarta dake tashi a hankali, ƙarasa shiga yay tare da rufe ƙofar ya jingina da jikin door idanunsa ya buɗe tare da sauke ganinsa a kanta, tana zaune saman carpet ta cure waje guda hannunta riƙe da cikinta dake mata masifar ciwo, sai yarfe hannu yake. Da sauri ya buɗe baki yace "Ya Salam!" Domin sam ya manta da batun ta a cikin ɗakin, zai iya cewa ma bai san lokacin daya kawo ta ba. A hankali kuma cikin wani hanayi na tausayinta daya ɗarsu a ransa ya nufi inda take, da sauri ta ƙara ƙanƙame Jikinta waje guda tana sakin ajjiyar zuciya na ciwon cikin da yake damunta ga wani kuma danshi data keji a ƙasanta, ƙuri yay mata da idanu ganin yadda Jikinta ke rawa yasan tun tuni ta warke da ciwon maitar dake damunta tunda daman bai worse a Jikinta ba, ga kuma injection da drip daya mata ga rubutun da Oumuu-Ayman ta bata. Sai dai wani abu nada ban dake damunta. A hankali ya tsaya a kanta kana kuma slowly ya tsuguna dab da ita, sosai ya kejin zuciyarsa na bugawa tsigar jikinsa na ɗan tashi ga wani sarawa da kansa yake masa, bakinsa dai-dai kanta cikin husky voice yace "Fulani gallll" Ya ƙira sunan a taushashe kamar mai raɗa, yayinda kuma muryarsa ƙwarai tayi tasiri a cikin dodon kunanta, wanda ya haifar mata da nutsuwa da kuma kasala a Jikinta, mai makon ta amsa sai ta saki kuka tana ƙara matse cikinta ganin hakan yasa ya ɗan lumshe idanunsa, a karo na farko a rayuwarsa daya keji ya aikata abu ba dai-dai ba, cikin wata kasalalliyyar murya mai saukar da kasala a Jikinta mutum ya fesa mata hucin Numfashinsa kafin yace. "Heyyyyy!!!what happened to you Fulani gallll" Maimakon tai shiru sai ta ƙara sakin wani gigitaccen ihu wanda yasa Abu Maleek saurin zubewa a ƙasan kafin domin baya jure irin wannan ihun mutanan da suke ƙansa sam basu su, ganin yadda take kuka da gaske da kuma dukkan ƙarfinta yasa a hankali ya miƙa hannunsa tare da riƙe ququnta sosai cak ya ɗaga ta tana ta tirjewa a haka ya ɗurata bisa cinyarsa wacce ya miƙar saman carpet, idanunsa yana buɗe tare da kallon fuskarta da kuma hannunta dake riƙe da cikinta, narkakkun idanunsa ya sauke a fuskarsa kafin yasa tafin hannunsa wanda yake fidda gumi ya tallafo haɓarta sosai, cikin wani irin abu ya ƙara matsar da fuskarsa gareta ya zama suna farcing juna sosai, numfashi su na haɗe wa waje guda, yatsarsa yasa ya ɗan shafi tears ɗin fuskarta kafin cikin wata lafiyayyiyar murya mai narkar da zuciya yace "what happened?? Ni koo?" Kuka tasa tana zame fuskarta tare da ƙoƙarin zame Jikinta da sauri ya jawota ya manna ta da ƙirjinta tare da sanya hannunsa ya rungome ta sosai yana jin yadda Jikinta ke ɓari, bayanta ta shiga bubbugawa a hankali kuma yace "shiru, Ballowo ɗinki ne????" Ya faɗa yana ƙara haɗe ta da jikinsa, tare da bubbuga bayanta yana lallashi kuka tasa tana tura fuskarta ƙirjinsa jikinta na rawa ta kama hannunsa tare da mannawa a fatar Jikinta, wata Ajjiyar zuciya Abu Maleek sauke yana jin yadda kansa ke sarawa yana juya masa kafin kuma yaji tace. "Wayyoooo! Ballowo cikina bafiiii" Ta faɗa numfashinta yana yin sama saboda wani irin murɗa da cikin yay mata, da sauri ya ƙara matseta jikinsa murya can ƙasa dai-dai kunanta yace "Shiru Fulani gallll, Ballowo ne?? It's okay shiru Kulu" Ya faɗa ya manna softness hands ɗin sa matar cikinta tare da..... Muje zuwa??????????🥰🤸🏽‍♀️ *_57-58_* Da sauke numfashi yana lumshe idanunsa, yana jin yadda kansa ke sara masa,yana masa wani kalar ciwo nada ban, bazai iya tantance. Abinda ya keji ba a yanzu, amma yanayin daya ke ciki yanayi ne ma rashin samu da kuma kaɗai cewa da wata mace, bai saba gaba ɗaya hakan yasa yanzu yake jinsa wani iri kamar bashi ba. sabon abu mai kama da sabuwar rayuwa ya fara sauka cikin jikinsa dama tunaninsa baki ɗaya, a hankali cikin son taɓa inda take manna hannunsa akai ya ɗan ƙara manna hannunsa tare da murza fatar jikinta, wata kasalalliyyar ajjiyar zcy Julde ta sauke, tana wani kalar sanyi na ratsa mata jiki, ɗumin tafin hannunsa na sanyawa taji wani abu na sukar mata matarta. A hankali kuma ta shiga sauke ajjiyar zuciya saboda murzawar da Abu Maleek ya kewa cikinta, yanayi a hankali kamar mai tafiyar tsotsa, Abu Maleek kam rashin sabo da kasance da mace ne yasa gaba ɗaya yama rasa abinyi, duk jijiyoyin kansa a ɗaure suke, bai san ta ina zai fara ba! Ganin yadda Jikinta ke rawa tana haɗa wani gumin azaba ga yadda take sanya laɓɓanta tana cizon fatar wuyansa yasa gaba ɗaya, jikinsa yay wani mugun weak, kasala ta saukar masa ji yake kamar ana sassare masa gaɓɓan jikinsa. Musamman yadda yake jin saukar numafshinta, da kuma yadda take manna masa laɓɓanta masu sanyi a fatar wuyansa, rashin sabo kuma ya sanya ya kasa aikata komai, sai. idanunsa da yaja ya rufe yana sauraran yadda take kuka a cikin kunansa, wani irin murɗawa mararta tayi hakan yasa cikin kuka da kuma gigicewa irin na zafin ciwo ta kifa fuskarta gaba ɗaya a tsakiyar ƙirjinsa tana sakin wani irin sound mai kama dana zaucewa, da wani irin ɗimauta na zafin ciwo tayi saurin riƙe hannun Abu Maleek cikin muryar kuka wacce numfashi yake gab da ɗaukewa tace. "Wayyoooo, Ballowo cikinaaaaa!!! Marana zai ɓalle bafiiii!!! Yake min" ta faɗa tana sakin kuka tare da rirriƙesa Jikinta na wani irin kyarma, saboda bata taɓa jin zafin ciwo irin wannan ba, infact bata taɓa ciwon ciki ba sai yanzu, hakan yasa yake galabaitar da ita. a sanyaye ya buɗe idanunsa wanda sukai masa nauyi ƙwarai narke fuska yay tare da ɗan marai-raice wa cikin son sanin abinda ya haddasa mata ciwon kuma, ya ɗan sanya hannunsa tare cirota daga jikinsa idanunsa masu karfi da narke zuciya ya saukar mata a fuska ya shiga ƙare mata kallo. A hankali kuma ya ɗura hannunsa saman nata, wani irin yarr yarr haka Julde taji, duk da cewa a cikin ciwo take, amma saukar hannunsa saman nata ya haifar mata da wani irin sabon yanayi mai wahalar ganewa bare kuma a fassara shi! "Uhm" shine abinda Abu Maleek ya faɗa lokacin da yaga yadda Julde take cije baki idanunta sun kumbura sosai, saboda kuka, ajjiyar zuciya ta sauke lokacin daya kifa tafin hannunsa saman mararta daga ɗan sama, kafin a hankali ya sanya yatsunsa guda biyu ya dai-dai ci saitin marar inda kuma yafi mata kuma ciwo ya danna, wani ƙara ta saka gaba ɗaya idanunta yay luuuu zata sume masa. da wani irin sauri ya haɗata da jikinsa tare da Unzipping rigar sa, ƙirjinsa ya bayyana a hankali kuma ya ware tsakiyar rigar, wanda ya bawa Julde damar faɗawa cikin jikinsa baki ɗaya, yay hakanne kuma saboda rashin sanin abinyi, ga kuma wani zazzafan zazzaɓi daya kawo mata ziyara lokaci ɗaya, ajjiyar zuciya ta shiga saukewa, saboda sanyin fatar. Jikinta da yake haɗuwa da Jikinta, cikin nutsuwa da kuma son zama mata ɗan relief yay ƙasa da bakinsa duk abinda yake kuma yana yinsa ne a daburce, domin wani irin harbawa kansa yake masa tamkar zai rabe gida biyu haka ya keji. Wani irin masifafan harbawa zuƙatansu sukayi a tare cikin Sa'a guda, Lokaci guda, haka kuma daƙiƙa guda, kana a hankali kuma bugun zuciyoyin nasu ya fara sauka yay low, a hankali kuma wani sanyi mai ɗauke da wani irin sinadari mai tafiya da dukkan ƙarfi da kuma kuzarin mutum mai sanyaya ruhi dama zuciya baki ɗaya, ya shiga sauka a cikin jikinsu dama zuciyarsu, ya shiga ratsa dukkan gaɓoɓin jikinsu yana saukar masu da kasala da kuma sanya su cikin wata duniya wacce basu san da ita ba. Wani irin masifafan kasala mai rikitarwa da kuma zautar da mutum ya saukarwa Julde, wanda ya sanya ta jin idanunta na lumshe su da kansu ba tare da tayi yunƙurin hakan ba,yasa tayi lufff jikinsa tana mai jin tunaninta na shirin barin kwanyar kanta, hakan kuma ya samu asali da laɓɓan Abu Maleek daya sauka a cikin kunanta yana mai hura mata wata sassanyar iska daga cikin bakinsa zuwa cikin kunanta. Shi kowa Abu Maleek wasu irin Abubuwa wanda bai taɓa saninsu balle yasan ya suke, suka fara dira cikin zuciyarsa, yana jin lips ɗin shi ɗaya ɗura a saman kunanta suna wani irin tsuma, wanda ya sanya gaba ɗaya tsigar jikinsa wacce take a kwance ta mimmiƙe tsaye, a hankali kuma ya shiga wura mata iskar dake fita daga cikin kofofin hancinsa. "Uhmmmmm" Shine abinda ke fita daga cikin bakin Julde tana jin wani bacci mai daɗi na fisgar ta, a hankali ta ƙara mannewa da jikinsa wanda taushi da laushi fatarsa suke sanya mata nutsuwa. Abu Maleek ya daɗe da fahimtar abinda ya haddasa mata ciwon cikin, sai dai yana mamakin ace sai yazo ne zata fara period, koda yake babu mamaki duba da yanayin tashin hankalin da take ciki, babu cima mai kyau wanda hakan bazai sanya ta fara dawo ba, yanzu kowa ta samu sauyi sosai akan rayuwarta na baya, ya kuma fahimci tashin hankalin data shiga ɗazo shine ya ƙara haddasa zuwan baƙon nata! Ajjiyar zuciya ya sauke tare da ɗan taɓe bakinsa, shi kaɗan yasan abinda yake masa yawo a cikin zuciyarsa, a hankali cike da nutsuwa ya fara zareta daga jikinsa, kwaɓe fuska tayi tana mai sakin shassheƙar kuka, innocent face ɗinta ya tsorawa idanu, A ƙalla Julde yazo shekarunta sunkai 17 zuwa 18 amma Zallar ƙuruciya da shagwaɓa kamar ƴar yaye. Ganin yadda da gaske taƙi Sakinsa ne kuma ya sanya a hankali cikin tattaro raguwar ƙarfinsa, ya miƙe tare da ita a jikinsa, a hankali walking slowly ya nufi bed da ita tare da kwantar da ita, da sauri ya juya saboda jin kamar zai zube a wajan saboda ciwon da kansa yake masa. Kai tsaye bathroom ya nufa yana zuwa ya zame rigar jikinsa tare da yin cilli da ita, yana sakarwa kansa shower a ransa yana faɗin. "Uhm, sai raki da wani mitsitsin bakinta kamar lolipop!!!!" Ya ƙare maganar yana baza gashin kansa tare da sakar masu ruwa, a hankali kuma yake sauke tagwayen ajjiyar zuciya a jajjere kamar wanda yay tsere. Bathroom ya ɗaura ya fito jikinsa na zubar da ruwa, kafin ya ƙarasa gaban dressing mirror ya shiga shirya kansa, wasu fararan kayan bacci ya ɗauka silk satin bathrobe, kafin ya fesa parfume mai ƙamshi wanda ya cika bedroom ɗin, system ɗinsa ya ɗauka a hankali kuma ya juya zai bar ɗakin domin ya nufi wani, har yaje bakin ƙofa ya juyo a hankali, ta da sauke kallonsa akan Julde. Tana kwance lubb ta naɗe Jikinta cikin duvet fuskarta ce kawai a waje sai sauke Ajjiyar zuciya take tana ɗan motsa bakinta kaɗan kamar mai magana, ƙuri yay mata da gajiyayyun idanunsa kafin a hankali kuma ya janye idanunsa daga gare ta, da sauri ya fita yana jawo mata ƙofar. Yana fita ya nufi ƙaramin parlo ɗinsa,kai tsaye kuma ya nufi wani haɗaɗɗan bedroom ɗinsa, da sauri sweet dake kwance saman sofa ta diro tare da nufar inda Abu Maleek yake, da sauri shima ya ɗauke ta yana sauke ajjiyar zuciya tare da rungome ta cikin wata murya mai ɗan rauni da kuma kasala yace. "Kina ta zama ba ruwanki sweet? I miss you much most" ya faɗa yana kissing goshinta, kai tsaye ya nufi bedroom ɗin da ita, sauke ga yay saman bed shi kuma ya nufi wajan fridge ya ɗauki wani sassanyan Inibi wanda har ƙanƙara yay, cikin nutsuwa ya cilla guda ɗaya bakinsa. Sanyi da kuma zaki haɗi da garɗin inibin ya tilastawa idanunsa rufewa, ba tare da yayi niyyar hakan ba,sosai inibin yay masa daɗi, langwaɓar da kansa yay yana buɗe idanunsa a hankali ya kai hannunsa ya shafa cikinsa wanda kukan yunwa, taune leɓansa yay kana ya fara latsa keyboard ɗin system ɗinsa yana mai cilla inibin bakinsa. Sai daya shanye tanka wajan biyar kafin ya ɗura da gorar ruwa mai sanyi akai, 1:30 ya gama komai kana ya kashe system ɗin, a nutse ya kwanta yana Rungome sweet yana jin sanyi da kuma daɗi na ratsa shi, sosai yay missed kitty ɗinsa, kafin yaja duvet ya lullube su. Yau dake Sunday ne tunda ya dawo daga masjid ya koma bacci bai tashi ba, yama manta da batun Julde harga Allah! Hakan yasa ya ƙara narkewa jikin duvet yana kwasar baccinsa. A hankali Oumuu-Ayman ta tura ƙofar bedroom ɗin bakinta ɗauke da sallama, kafin ta maida ƙofar ta rufe, cike da kunya Julde dake zaune bakin bed ta sunkuyar da kanta ƙasa, domin tunda Oumuu-Ayman tazo ta sameta jini ya ɓata mata jiki, harda bedsheet wata kunyar Oumuu-Ayman ta kamata, ita sam bata sani ba tunda ba gani take ba, sai da Oumuu-Ayman ɗin take mata bayani. Murmushi Oumuu-Ayman tayi kafin ta kalli Julde tace. "Daughter lallai an girma, tunda yau kunya ake dani Ma sha Allah hakan ma yayi" Ƙara ƙasa Julde tayi da kanta, ba tare da tace komai ba ganin hakan yasa Oumuu-Ayman faɗin. "Eyeee! Tunda Kunyata kike bari na kira Ballowo ɗinki, ƙila zaki sake dashi ko? Kuma saiki faɗa masa kin fara al'ada" Da wani irin sauri Julde ta tura fuskarta tsakiyar cinyoyinta, tana ɗan sakin murmushi ga wata kunya data kamata, kunya irinta Fulani Usul! Murmushi kawai Oumuu-Ayman tayi a ranta tana jin wani farin ciki da kuma daɗi da Julde ta kasance mace mai tsantsar kunya. Tana da tabbacin kuma duk sanda ta fara arba da Abu Maleek ido cikin idanu ranar akwai bidiri musamman yadda ta fasaltashi akan bashi da kyau, toza taga saɓanin hakan. "Daughter maza tashi ki shirya kiyi breakfast gashi yanzu 12:56 maganar lunch ake,ke ko breakfast baki ba, balle kisha maganinki" Oumuu-Ayman ta faɗa tana sanya mata pad a cikin pat ɗin data ɗauko mata, daman towel ne jikinta, kasancewar kuma jinin farko ne tun zubawar da yay mai yawa har yanzu bai zo ba, bare ya ɓata towel dake jikinta. A sanyaye cike kuma da kunya mai tsananin gaske Julde ta miƙe tana wasa da yatsun hannunta, wajanta Oumuu-Ayman ta ƙarasa tare da jawota zuwa gaban dressing mirror ta zaunar, da ita tana faɗin. "Yadda na baki a haka zaki sanya Kinji ko?" Kai ta ɗaga mata duk da cewa bata gani amma sosai ta fahimci maganar Oumuu-Ayman, a hankali kuma cikin rashin sani taja towel ɗin zuwa ƙasa da sauri Oumuu-Ayman tace. "Ohhh! Yanzu ace mace har mace amma sanya bra yay wahala? Bari naje na duba maki wata" Oumuu-Ayman ta faɗa tana barin bedroom ɗin. Oumuu-Ayman na fita shashin Queen Ayoola ta nufa, amma part ɗin Salimerh, fitar ta kuma yay dai-dai ta fitowar Abu Maleek daga cikin bedroom ɗin daya kwana, yana sanye da wani Sleeveless jersey tank top sai Logo-print cargo trousers nevy blue, yay kyau sosai ya ɗura wata bandana ta maza a saman goshinsa, gaba ɗaya sumar kansa tayi baya, baka ganin komai sai red lips ɗinsa masu kauri. "Oumuu!! Oumuu!!" Ya fara kiran sunan Oumuu-Ayman domin yunwa ya keji sosai ita ta tayar da isa ma daga bacci, jin shiru ne kuma yasa kai tsaye ya nufi asalin bedroom ɗinsa tunawa da cake ɗinsa da yay, cikin Zallar nutsuwarsai da kamewa irinta masu sarauta ya nufi bedroom ɗin, kasancewar kuma ƙofar a buɗe take ne kuma yasa kai tsaye ya tura kansa ciki. Idanunsa yaja ya Lumshe lokacin da yake sanyo kansa cikin bedroom ɗin dalilin wani haɗaɗɗan daddaɗan ƙamshi daya kawowa hancinsa ziraya, "Ahhh uhmmmmhhhh" Shi ne sound ɗin daya fitar Lokaci da yaji wata kasala ta mamaye dukkan jikinsa, ga wani harbawa da zucyarsa keyi masa, kamar wanda ake ja da mayan ƙarfe idanunsa a rufe ya nufi wajan fridge ɗin, dai-dai Lokacin kuma da Julde ta ƙara zame towel ɗin jikinta ya sauka iya west ɗinta, fararan kuma tsayayyun brest ɗinta suka samu damar bayyanar, so ma sha Allah! Ga wani pink da nipples sukai sai Allahamdulillah! Kawai idan ana faɗin 💯 to Julde ce banda tawayar da Ubangiji yay mata na makanta, but ko makaho ya shafa ta gaba da baya yasan ba ƙarya, her ass is Tubarkalllah!. Dukkansu ba tare da lura da ɗayansu ba kowa ya fara ƙoƙarin aikata abinda yake so, yayinda Julde ta shiga ƙoƙarin Miƙewa wanda hakan yay dai-dai da isuwar Abu Maleek wajan, yana zuwa yay tuntuɓe da leg ɗinta hakan yasa ya ɗanyi gaba zai faɗa kanta. Da sauri ya buɗe idanunsa da suke a Lumshe ganin da gaske faɗuwa zaiyi hakan yasa ya fara ƙoƙarin riƙe abin kusa dashi, cikin rashin sani kuma hannunsa gaba ɗaya ya zabe ya sauka ƙirjinta. Wani razanan nan ihu ta saki, saboda wasu abubuwa da taji sun girma ta cikin tsakiyar tafin ƙafarta zuwa tsakiyar kanta, hakan yasa gaba ɗaya tayi baya ta faɗa kasan, unexpected abin ya zuwa Abu Maleek hakan yasa gaba ɗaya jikinsa ya saki ga kuma yadda Julde tai kansa al'amarin daya haddasa faɗuwar sa kenan itama tabi jikinsa ta faɗi. Ya zamana yana ƙasa ita kuma tana samansa, fuskarta dai-dai da tashi, yayinda pink ɗin laɓɓanta suka sauka saman red ɗin laɓɓansa, tsinin hancinta ya zauna a kan nasa tsinin hancin, kasancewar duk dugwayen eyes lashes garesu yasa gaba ɗaya suka haɗe dana juna ga wani haɗaɗɗan ƙamshi daya haɗu waje guda. For the frist time in his life,daya samu very close da wata ƴar mace kenan, hakan ya sanya yaji dukkan tsigar jikinsa ya miƙe, yarr yarr haka yaji wani abu yana masa yawo a saman fatarsa. Wani tsuma yaji lip's ɗinsa da yake manne a saman nata, ya fara tamakar wanda aka junawa shock haka laɓɓansa suke rawa, yayinda ya kejin gaba ɗaya zuciyarsa da ƙwaƙwalwarsa suna sauya linzami da kuma kuzarin dake jikinsa. Karo na farko a rayuwarsa kenan daya kejin sabon wannan yanayin wanda dukkan fahimtar sa ya gaza fahimtar wani irin yanayi yake ciki. Bakinsa ya ware da niyyar magana sai kawai lip ɗinta na ƙasa ya faɗa cikin nasa, da ƙarfi ya runtse idanunsa saboda ji yay kamar Wata auduga ce ya faɗa masa cikin baki, ga wani ƙamshi daya karaɗe cikin bakinsa, "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un" Shine abinda yake faɗa a zuciyarsa domin a zabar da ya keji yafi ƙarfin ya buɗe baki yay magana, gaba ɗaya jikinsa rawa yake abinda yake bin jikinsa ji yake kamar zai zautar da tunaninsa, cikin wani irin Sabon ya yanayi ya haɗe bakinsa da niyyar yin magana. Cikin rashin sani kuma yaywa lips ɗinta wani sihirtaccen tsotsa, wanda ya sanya tai saurin sakin Yar ƙara tare da sauri riƙesa. Gam ta sake kulle idanunta, saboda jin wani sabon yanayi daga Ballowo ɗinta, yanayin da ita kanta bata taɓa sanin akwai shi a wannan duniyar ba, Shi kansa Abu Maleek ba ƙaramin mamakin yadda jikinsa ke rawa kofofin gashin fatarsa suke buɗewa suna amsar wani wahaltaccen saƙo. Idanunsa da suka janye ya buɗe kaɗan kafin ya sauke idanunsa a saman fuskarta, ƙuri yaywa fuskarta a hankali kuma cike da mugunta ya buɗe bakinsu tare da sai tashi a saman tsinin hancinta ya sakar mata wani. *KIN KARANTA LITTAFI NA WITHOUT MY PERMISSION?? UBANGIJI YANA KALLO, BANA ALLAH YA ISA,AMMA NASAN TABBAS NASAN ZAI ISAR MIN KU TUNA AKWAI RANAR DA BABU MAI CETON MU SAI HALIN MU WATO YAUMIL-ƘIYAM😍😩* Siririn cizo a tsinin hancinta, hakan yasa tai saurin zame daga jikinsa tana sakin kuka, a hankali shima ya miƙe zaune, yana sakin numafashi, Kuka Julde ta sanya tana yarfe hannu tare da faɗin. "Wayyoooo, Ballowo kaji min ciwo, Wayyoooo hancina ya fashe jini yake" Slowly ya juya idanunsa tare da kallonta a hankali kuma bisa bin umarnin gangar jiki da kuma zuciya, kamar wanda ake jaaa da mayan ƙarfe ya matsa kusa da ita sosai har yana shaƙar ƙamshin Jikinta "Ya Salam wannan abun fa???" Ya faɗa lokacin da idanunsa ya sauka a saman halittun ƙirjinta, ganin Julde ɗinta ba waje tsirara a bayyanar nasi, ya sanya ya ɗan kwaɓe fuska tare da runtse idanunsa cikin ransa yake faɗin "Wayyoooo Oumuu!!" Da sauri kuma ya buɗe idanunsa jin yadda take kuka, cikin son rarrashi wanda ya fara ɗurawa kansa ya miƙa hannunsa tare da ɗaga ta cakk ya dire saman cinyoyinsa. A hankali ya sanya tattausan hannunsa masu fidda gumi ya zame hannunta dake manne da a hanci, ga mamakin sa, sai yaga wajan fresh ba komai amma ya ɗauka da gaske ciwon yaji mata. "Uhm" shine abinda ya faɗa kafin ya cire hannun yana ƙara kusantar Jikinta da nashi baki ta buɗe zatai kuka, yay saurin zura mata yatsarsa, Wani irin a zababban cizo ta sakar mata wanda ya sanya yay saurin manna ta jikinsa yana faɗin "Auchhhiiii kululuuu" baki ta buɗe ta shiga dariya domin farin cikin daya kamata na ramuwar da yay, baya yay kaɗan ya jingina da jikin bed ɗinsa, yana sauke numfashi kafin ya buɗe idanunsa da sauri ya rufe saboda ƙara ganin Julde ɗinta da suke a waje da yay, abubuwan daya keji a yanzu yana sanyawa ya ƙaryata kansa domin idan ba wani abu yaji ba, ji yay kamar Jalal ɗinsa na ɗan harabar da sauri ya ɗauke wannan tunanin a ransa, kafin ya faki idanun ta ya cafki yatsarta ya ciza. Kuzu kuji ihun sangarta da kuma shagwaɓa, baki ta buɗe tana kuka tare da faɗin "wayyoooo shikenan ka cire min yatsa Ballowo wayyoooo" Ganin yadda take kukan ne ya sanya gaba ɗaya ya shagala. Da Kallonta sosai yay mamakin irin shagwaɓar ta, ganin ta fasa wani ihun ne ya sanya yay saurin haɗe ta da jikinsa yana faɗin "sheyyyyyyy it's okay, Ballowo ne?" Ya faɗa yana bubbuga bayanta tare da faɗin "shiru ban san kuka Kululuuu!!!" Shiru tayi tare da manne da jikinsa tana sakin ajjiyar zuciya, jin zaman ya ishesa yasa ya ɗan miƙar da ita kaɗan ya ɗurata bisa shoulder ɗinsa kamar jaririya kafin a hankali yaci gaba da buga bayanta yana faɗin "it's okay shiru Kinji" ajjiyar zuciya ta sauke tana ƙara narke masa saboda wani daɗin buga bayanta da yake ta keji, a hankali kuma ya kama yatsarsa wacce ta ciza ya zura a bakinta cikin wani irin salo wanda ita kanta bata sani ba ta bawa yatsar wata ƙyakkyawar tsotsa da sauri ya lumshe idanunsa yana fitar da wani sound kafin a gigice ya sanya hannunsa a saman.... Abu Maleek isn't free 08119237616 *_BOOK 3_* *_59-60_* Kafaɗun ta, cikin sauri ya zame ta daga jikinsa, tare da miƙewa tsaye yana fesar da iska daga cikin bakinsa, kafin a hankali ya Lumshe idanunsa, ko cake ɗin da yazo ɗauka bai ɗauka ba ya nufi babban Parlo yana haɗa numafashi waje guda, Yana fita Oumuu-Ayman na shigowa hannunta riƙe da wata baƙar jaka mai kyau, kallonsa tayi taga ya kifa fuskarsa a jikin armchair ɗin da yake zaune akai. Ba tare da tace masa komai ba ta ɗauke kanta ta nufi bedroom ɗin daya fito, Tana zuwa ta samu Julde zaune a saman carpet kusa da bed ɗin Abu Maleek, idanunta da rayuwar hawaye sai ajjiyar zuciya take saukewa, Cike da mamaki Oumuu-Ayman ta kalli Julde kafin ta ƙarasa gareta tace. "Daughter kuka? Ke dawa kike kuka?" Buɗe baki tayi da niyyar gaya mata cewa Ballowo ɗinta ne ya yarda da ita, kuma ya cije ta sai kawai tai Shiru domin bata jin zata iya faɗawa Oumuu-Ayman hakan, Hakan ta samu kanta da faɗin ƙarya abinda bata taɓa yi ba tace. "Oumuu faɗuwa nai" Cikin tausaya haɗi da so da kuma ƙauna Oumuu-Ayman tace. "Ayyah! Da baki tashi ba ai, sorry sannu ko daughter?" Jinjina kai kawai Julde tayi kafin Oumuu-Ayman ta miƙar da ita cikin rashin sakewa da kuma sabuwar kunyar Oumuu-Ayman daya kama Julde ta runtse idanunta tare da haɗe Jikinta waje guda, a haka Oumuu-Ayman ta taimaka mata ta shirya cikin wata haɗaɗɗiyar black ɗin body short wacce ta tsaya iya kar laps ɗinta, fararan cinyoyinta duk a waje, ba ƙaramin kyau tai ba, Musamman jikin rigar daya kasance da red ɗin Stones masu sheƙi, Sai wani red ɗin band da aka haɗe mata gashi dashi, hannunta Oumuu-Ayman ta kama zuwa Parlo, Da sauri ta saki wata wahalalliyar ajjiyar zuciya wacce har sai da Oumuu-Ayman ta juya ta kalleta, sosai taga ƙirjinta na mugun ɗagawa, Julde kama wata harbawa Zuciyarta tayi wacce bata taɓa jin irinta ba, ga wani sanyi da jikinta yay a haka Oumuu-Ayman ta zaunar da ita a kusa da inda Abu Maleek zaune har yanzu kuma kansa a kife yake. Abu Maleek kam tunaninsa ne ya tsaya cak, yayinda gaba ɗaya ƙwaƙwalwarsa ta toshe baya iya gane Taƙa mai mai abinda yake wanzuwa a cikin zuciyar tashi, Yana jin wani sabon yanayi mai kama da sabo da kuma kasantuwa na kawowa kwanyar kansa ziyara, Gaba ɗaya memory kansa ya kasa tantance masa irin abinda ya keji. Ajjiyar zuciya ya sauke a hankali kuma cikin damuwa ya ɗan kwaɓe fuskarsa cikin yanayin na rashin sanin makama Da kuma abinyi ya manna tafin hannunsa a saitin zcyarsa dake tsananin buga masa cikin zuciyarsa yake faɗin. "Uhm why Jalaluldeen?? Ba haka zuciyanka yake ba, mene yasa kake son wahalantar da zuciyarsa dama ƙwaƙwalwarka, Akan tantance abinda yake damunka ya kuma kawo maka ziyara Stop this nonsense okey!" Ya ƙare maganar zucin yana fidda numfashi mai zafi kafin a hankali kuma Ya ware idanunsa tare da gyara zamansa sosai ya shiga shaƙar wani sihirtaccen ƙamshi dake ratsa cikin hancinsa, Yana saukar masa da wata kasala, zuciyarsa da ƙwaƙwalwarsa da tilastawa gangar jikinsa abinda bai niyya ba, Yayinda ya kejin Wani irin zubewa yaji tsigar jikinsa nayi kafin ya hankali ya ƙara manna hannunsa dake Saitin zcyarsa yana murzawa a hankali. Marai-raice wa Julde tayi kafin a hankali ta ƙara matsawa inda take jin fitar Numfashinsa, Cikin wata kalar kasalalliyyar murya tace. "Ballowo" Shiru yay mata duk da cewa ya jinta sai ma ƙara runtse idanunsa da yay. Fuska ta kwaɓe tana tura Bakinta gaba kafin cikin damuwa ta kuma kiran sunansa. "Ballowo!! Ballowo kayi magana kaji" Idanunsa dake rufe ya ware tare da mannawa a ganinsa a saman fuskarta. Wata irin lamintaccen kallo ya shiga aika mata, cikin nutsuwa kuma yake bin jikinta da kallo, Tun daga kan fararan yatsunta na ƙafa wanda akaiwa adoo da Red ɗin jamfarce Hakan yasa suka ƙara haska kyawawan yatsun nata. Kafin ya dawo da kallonsa saman cinyoyinta, wata irin miƙewa gashin dake ƙwance a ƙirjinsa sukai, Yana jin yadda nipples ɗinsa suke masa wani irin ƙaiƙayi wanda bai taɓa ji ba, Idanunsa ya Lumshe dan baya jin zai iya ƙarasa kai idanunsa sauran surar jikin nata. "Ballowo" Ta ƙara kiran sunansa a sanyaye cikin wata kuma dadɗan Murya mai ɗauke da zallar shawagaɓa, wacce take ƙara Sanyawa yaji gashin ƙirjinsa na wani irin rawa tare da mimmiƙewa, Idanunsa ya ƙara warware kafin yace. "Uhm" Ya faɗa can ƙasan maƙoshinsa yana ƙara ware fitinannun idanunsa akanta, Murmushi tayi tace. "Zuciyata zata faɗu, ka daina zama kusa dani" With much surprised ya shiga Kallonta can kuma ya numfasa kamar bazai magana sai kuma yace. "To ta fito mana,shine kike wani tsare ni da wasu juyayyun idanunki" Ya faɗa yana taune lips Kafin tai magana, Oumuu-Ayman ta shigo hannunta riƙe da try ɗin Breakfast wani table ta ɗauka ta ajjiye masu kafin ta kalli Abu Maleek tace. "Zaki Mai Babban ɗaki na nemanka, tare da Hawwa'u, Nima can zani ga breakfast idan kukai sai ku taho tare, please banda cin zali" Ta faɗa tana miƙawa Julde plate ɗin chips sai egg and cheese sandwich. Shiru yay yana gyara zamansa kafin ya ɗauki spoon ya fara tsakalar Fried plantains and yam egg stew sai ƙamshi take, Miƙewa Oumuu tayi tsaye tana faɗin. "Please banda cin zali Amana na bar maka ita" Bai ko kalli Oumuu-Ayman ba, cikin rashin daɗin yanayin da yake ciki yace. "Uhm tafi da ita mana" Gaba Oumuu-Ayman tayi tana faɗin. "Ban niyya ba, Allah Jalal ranka zai ɓaci" "Uhm" Kawai yace domin tunda yaji ta ambaci Jalal yasan babu maganar wasa a cikin kalamanta. Kai tsaye Oumuu-Ayman sashin Mai Babban ɗaki ta nufa, Lokacin kowa yana zaune gaba ɗaya Aremos suna zaune, hadda Junaid da Salimerh, sai Queen Ayoola da Bola tare da Maleek. Shiga Oumuu-Ayman tayi kafin ta nemi waje can gefen Mai Babban ɗaki, Salimerh kam Murmushi kawai take ta matsu da ganin, Yarinyar da ake magana, hakan kuma yasa ta ƙara jin sanyi komai na Abu Maleek yana gab da ƙarewa, soon za'a gane maƙiya kuma suji kunya. "Oumuu-Ayman ina yaran naki ne? Ina son muyi magana likitana yana kan hanya kwana biyu ƙafar duk ta daman" Mai Babban ɗaki ta faɗa tana taɓa ƙafarta. Murmushin da baya yankewa Oumuu-Ayman tayi a saman fuskarta kafin a hankali cikin girmama tace. "Suna hanya, in sha Allah" Jinjina kai Mai Babban ɗaki tayi tana ƙara shafa rope ɗin hannunta. A can ɓangaren Abu Maleek cin abincin kawai yake ba ɗan daɗi ba, Time to time hakan sauke ajjiyar zuciya tare da juyawa ya Kalli Julde wacce take cin Abincin a hankali kamar wacce bata son ci, sai juyawa spoon take, a hankali ya janye idanunsa Kafin ya ajjiye spoon ɗin hannunsa ya ɗauki gorar ruwa mai sanyi ya ɓalle murfin ya manna bakin gorar cikin nasa, Sosai yasha ruwan kana ya ajjiye yana fesar wata zazzafar iska daga cikin bakinsa. Miƙewa yay a nutse da niyyar barin wajan yaji ta saki ƙara, da ɗan sauri ya juya idanunsa ya zaro waje, Ganin yadda chips ɗin ya zube mata a fuska wajan idanunta, ga wani ƙaramin yaji ya maƙale a tsinin hancinta. Lumshe idanunsa yay yana jin kukan na dukan tsakiyar kansa, Cikin nutsuwa ya zame ya zauna a gefenta yana ƙara narkar da idanunsa a kanta, ganin yadda fuskar tai jajir ne ya sanya a hankali ya miƙa, Tafukan hannayensa ya tsalle fuskar gaba ɗaya, Kafin a hankali ya sauke numfashi yana jin yadda zuciyarsa ke tsalle kamar zata keto tsakiyar ƙirjinsa ta fito. Wani irin sound ya fitar kafin kuma cikin yanayi na son Taimakon ta ya matsa kusanta, Yana ƙara kusantu da ita garesa kafin slowly yay ƙasa da fuskarsa wajan Tata, ganin tana Shirin kai hannunta wajan idanunta ne ya sanya, Yay saurin kama hannunta yay baya dashi tare da matsa kusa da ita sosai cikin wata rigar Kamilalliyar Muryarsa mai amo yace. "Wait, ina ke maki zafi?" Cikin kuka ta narkewa jikinsa tace "Ballowo ido na, da kuma nan ɗina yaji Bafiiii suke wayyoooo" Jinjina kai yay kafin yace "It's okay, allow me to see muga" Shiru tayi tana jin yadda ya ƙara manna tsakiyar tafin hannunsa a saman fuskarta kafin kuma Ya ɗan sanya hannunsa ya buɗe idanunta, da sauri tayi kansa ta cukukuye shi saboda tsananin azabar da taji. A karo na farko tun haɗuwar su, da kuma dawowarsa daya saki wani irin lafiyayyan murmushi wanda zai iya firgita dukkan wata macan da tayi katarin gani, Tsadaddan Murmushi wanda kafin a gani sai an sha wahala. Murmushi daya haifar da bayyanar wasu irin kyawawa kuma jerarrun teeths ɗinsa, haɗi da wani teeths gave na gefe, Ga wani haɗaɗɗan dimple wanda yake a iya ɓangaren kumatun sa na dama. Faɗin kyan da Murmushin yay masa ɓata baki ne. Hannunsa ya sanya ya tallafa ta sosai, kafin a hankali yay ƙasa da bakinsa saman kunanta yace. "Su Kululuuu manya, kina son jikin mijinki ko?" Da wani sauri ta ɗago da jikinsa tace. "Ni ba mijina bane, bayan Oumuu tace kai Hamma na ne" Ƙuri yay mata kafin yace. "Meye Hamma?" Turo bakinta tayi gaba kafin tace "Yayana mana, ai kai kayi ƙato da zama mijina ko Ballowo" Kallonta yay Yana jin wani abu mai kama da fargaba na riskarsa. Bai ce komai ba sai fuskarta da yake kallo, jin hakan yasa ta miƙa hannunta cikin Sa'a kowa hannunta ya sauka akan fuskarsa, wajan ƙwantaccen sajansa wani irin shafa sajan tayi kafin tace. "Ballowo wannan abun naka yana daɗin taɓa wa" Ta faɗa tana shafa laɓɓansa kafin kuma ta tura yatsarta cikin madaidaicin bakinsa, ajjiyar zuciya ya sauke yana matse ta sosai a jikinsa yana jin yadda wani sanya yake masa yawo a jiki, Da sauri kuma tace. "Wayyoooo Hancina yaji ka cire min" Idanunsa ya buɗe ile kowa abin yajin ne manne a tsinin hancinta, baya jin zai iya ɗaga hannunsa. Hakan ya sanya ya ɗan matsar da fuskarsa sosai wajan fuskar ta, Kana ya manna laɓɓansa a tsinin hancin nata, Wani irin maraitaccen numfashi mai kama da ƙara suka sauke a tare, Wani irin kyarma da ɓari jikin Julde ya fara lokacin da laɓɓan Abu Maleek suka sauka fatar hancinta. Kafin da ƙarfi taja numfashi tana jin yadda numafashi yake gab da barin gangar Jikinta, Abu Maleek kam lumshe idanunsa yay kafin ya ƙara sauke numfashi, wani irine Amintaccen siɗa yaywa tsinin hancin nata, kafin a hankali ya ɗura da wani lamintaccen tsotsa inda ya tsotse abin yajin kana ya ɗiye zuwa cikinsa. Kauda fuskarsa yay kafin ya ɓalle medicine ɗinta yace "uhm haaaa" maƙale kafaɗa tayi kafin cikin muryar shagwaɓa tace. "Ni ban son magani Allah amai nake" Kallonta kawai yay a zuciyarsa yace "Uhm akwai aiki, mitsitsiya da ita sai salo, fitinanniya kawai" A fili kuma ya ɗan ya motsa fuska yace. "Chocolate ne ohyyyah buɗe muga" Jin ya ambaci chocolate yasa ta buɗe bakinta da sauri ya watsa mata maganin kafin ya manna mata gorar ruwan a bakinta, cikin sauri ta shanye maganin tana kuka, Miƙewa yay kana ya kama hannunta har yay gaba sai kuma ya tsaya yana kallon kayan jikinta, bai ce komai ba ya juya not too long ya dawo riƙe da wata abaya mai tsayi. Ba tare da yace komai ba, ya matsa kusa da ita ya kama hannunta tare da yin sama dasu kana ya zura mata rigar idanunsa ƙuri a tsakiyar cibinta, da sauri kuma ya zura mata abayar ba tare daya kalli jikinta ba. Kai tsaye sashin Mai Babban ɗaki ya nufa da ita, Tana jin wani daɗi na ratsa mata zuciya jin iska na shigarta tako ina, Suna shiga kallo ya dawo gare su, Bola kam idanu kawai ta tsorawa Julde wai wannan za'a ce itace Amintacciyar Hadimar Abu Maleek? Ta ina bayan wannan ƙyakkyawar yarinyar ko matar shugaban ƙasa sai haka, Ƙwafa tayi lokacin da Oumuu-Ayman tace. "Zonan Hawwa'u" Ta faɗa tana riƙe hannunta, Abu Maleek gefen Mai Babban ɗaki yaje ya zauna yana ɗan lumshe idanunsa. Gyaran murya Mai Babban ɗaki tayi kafin tace. "Nasan da yawa ko baku tambaya ba, nasan dole a ranku za kuce Wacece Hawwa'u, to Allahamdulillah Hawwa'u Abu Maleek ne ya tsince ta, a hanyarsa ta dawowa nan gida, a rugar Mahinjo, hakan yasa ya taho da ita domin Taimakon rayuwarta, Daga baya kuma na yanke shawarar zata zama Amintacciyar Hadimar sa, kamar yadda shima ya zaɓa, to zuwa jibi in sha Allah za'ai mata aikin ido, gata kuma za'a naɗa tsarki" Da sauri Shakiru yace. "Waye Sarkin?" Kallonsa tayi cike da nutsuwa da kuma karantar yanayinsa kafin tace. "Zaka gani ranar" Bola wacce take cike fam tace. "Oumuu-Ayman na yiwa Abu Maleek komai da yake so, mene ya sanya kuma a wannan karan zai zaɓi wannan budurwar matsayin Hadimarsa? Gaskiya ni ban amince ba" Ta faɗa Idanunta na aikawa da Julde harara wacce take raɓe jikin Oumuu-Ayman. Murmushi Mai Babban ɗaki tayi kafin tace. "Daman ba amincewar ki ake buƙata ba, an faɗa maku ne domin ku sani" Cikin wani irin yanayi Bola tace. "Na amince ni ya mayar dani Hadimarsa zan iya yi masa komai ma dadin makauniyar nan kuma TSINTACCIYA" Gyara zama Mai Babban ɗaki tayi kafin ta juya ta kalli Julde,kana ta kalli Abu Maleek a nutse ta mayar da Idanunta kan Bola tace. "Ina tunanin kamar nace Jalaluldeen shine ya zaɓi Hawwa'u matsayin Hadimarsa, kenan wannan ƙorafin mijinki za kiyiwa" Ta faɗa tana nuna Abu Maleek, tsaye ya miƙe cikin takunsa mai matukar ɗaukan hankali yay waje hannayensa zube cikin aljihun. Kuka Bola ta sanya tana faɗin. "Rayuwata da Abu Maleek bata da amfani, rayuwar aure muke ko kuma rayuwar gaba da juna? Bafa ni na tilasta masa zama dani ba, mene ya sanya ya mayar dani abin wulaƙantawa? Baya tunanin akwai sanda haƙƙina zai kamasa ne Eheee? Baya so na fine amma a kullum ya tuna ina rayuwa a Alaafi ne dalilinsa, i have my own family ina da gata da duk abinda yake tunanin yana dashi, if baya ƙaunar aure na he can divorce me, ba zan magana ba yana da right nayin hakan, Ko cewa akwai ni dutse ne Eheee?? Ban san daɗin jikina bane ko menene? Akwai haƙƙina a kansa na auratayya, Ko kuma gantali zan fara ina neman mazan wasu?" Miƙewa tsaye tayi tana sakin kuka kafin tai waje da sauri. Da idanu gaba ɗaya suka bita, Julde wacce tausayin Bola ya mamaye zcyrta tace "Oumuu to mene yasa take kuka? Ko akan Ballowo ne" Shiru Oumuu-Ayman tayi ba tare da tace komai ba, Mai Babban ɗaki kam miƙewa tsaye tayi ganin lokacin Sallah yayi kafin tace. "Zaku iya tafiya, Oumuu-Ayman kibar Hawwa'u nan" Tana faɗin hakan tai bedroom ɗinta. A hankali suka shiga ficewa, banda Adams da yake zaune yan manna idanunsa akan Julde, Oumuu-Ayman ce ta kalli Julde kafin tace. "Daughter ki zauna yanzu Hadima Akin zata kaiki bathroom kiyi alwala ki Sallah" Da sauri Julde tace. "Oumuu Ballowo fa, ni bana son zama nan kaina ciwo yake" Kallon Julde Oumuu-Ayman tayi sosai kafin tace. "Yanzu zai dawo nan Sallah ya tafi kinji ko" Kai kawai ta ɗaga ita kuma Oumuu-Ayman tai waje zuwa nata sashin ta. Tana barin parlo ya sauke Ajjiyar zuciya yana faɗin "Munafuka!" A hankali kuma ya dawo kusa da Julde yana kallonta yana jin kamar ya jata ya rungome ko ya samu sassaucin abinda ya keji a ransa cikin so da kuma ƙaunarta yace. "Cute nayi missed naki sosai kamar zuciyata zata tarwatse" Ya ƙare maganar cikin rausayar da kansa gefe, Baki Julde ta washe kafin tace. "Hamma Adams" Murmushi Yay mata kafin ya miƙa yatsarsa ya taɓa dimple ɗinta na gefensa, Ji yake tamakar ya taɓa ganin mai irin wannan dimple ɗin dama fuskar amma ina? A ina? Yaushe? Bai sani ba. "Kina da kyau sosai cute na, ina sonki da yawa zaki Auran?" Shiru tayi kafin kuma tace. "Ba kace zaka kaini asibiti idanuna ya buɗe ba? Kuma zaka kaini makaranta ko?" Murmushi Yay mata kafin ya juya yaga babu kowa cikin ƙasa da murya yace. "Yeah sure! Aiki yay min yawa shi ne yasa ranar nan nace Ballowo ɗinki ya kaiki asibitin" Da sauri ta sauke ajjiyar zuciya jin ya ambaci sunan Ballowo sai kuma tace. "Laa kaini kasa shi ya kaini, Amma mene ya sanya ya dake ka?" Rasa me zai ce mata yay kafin kuma yace. "Cos he hate me, ya tsane ni baya so na" Ya ƙare maganar tamkar zai saki kuka, Baki ta buɗe zatai magana taji anyi saurin riƙe hannunta, Kai Adams ya ɗaga tare da sauke idanunsa akan Abu Maleek wanda yake tsaye hannunsa riƙe dana Julde, Cikin tarin jin haushin Abu Maleek Adams yace. "I'm glad to hear that, Zama Hadimarka doesn't means she's your wife Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal, bana tunanin akwai wata mace da zakai mafarkin kasancewa da ita? And babu wata mace da zata iya zama da nakashasshe kamarka, Idan kaga ban auri Julde ba ka ɗauka ni Adams Tunde Muhammad Jalal bana raye" Lumshe ido Abu Maleek yana taune leɓansa tare ƙara matse hannunsa dake cikin na Julde Cikin nutsuwa da kuma isa haɗi da Zallar izza wacce ta gama zama a jikinsa tace. "All the best Adams Tunde Muhammad Jalal" Yana faɗin hakan yaja Hannun Julde zuwa flat ɗinsa. Washe gari Ya kama Monday tun safe Abu Maleek ya shirya cikin kamilalliyar shigarsa, bayan yay breakfast ya bawa Julde maganinta ya nufi company sa. Julde kam yana fita Oumuu-Ayman ta shiga bata labarin a nutse akan abubuwan cikin Alaafi, Har ɓatan Queen Roomana sai da Oumuu-Ayman ta Faɗawa Julde Hakan kai taji ta samu nutsuwa da Julde shiyasa ta faɗa mata komai! Kuka Julde ta sanya lokacin da Oumuu-Ayman take faɗin. "Rayuwar Ballowo ɗinki tana jin tsaka mai wahala, Daughter kowa burinsa bai huce yaga ya kashe Abu Maleek yaga bayansa ba, a kullum a ko wanne lokaci maƙiyi zasu iya kaiwa Abu Maleek hari wannan yasa muke cikin tashin, Hawwa'u ita fatan zaki zama haske a rayuwar Abu Maleek, ina fatan zaki bashi farin ciki, Jalal yana buƙatar nutsuwa, Ba zai taɓa samun nutsuwa ba idan ba'a wajanki ba, Maganar naɗin sarauta Abu Maleek shi ne zai zama Sarkin Kanzaf, I'm scared ban san yadda zai ɗauki abun ban, Ina so ki tayani tausasa zuciyarsa, I'm happy time ɗin kin samu idanunki ki taimaka mana Hawwa'u ki taimaki rayuwar Abu Maleek" Oumuu-Ayman ta ƙare maganar hawaye na sakko mata, Domin tasan duk sanda Abu Maleek ya tabbata a matsayin sarkin Kanzaf shike an bawa maƙiya ƙofa. Da ƙyar Julde tai shiru domin gani take kamar an kashe mata Ballowo ɗinta ne. Wajan shida na yamma Julde na zaune sanye Da farar atamfa wacce akaiwa ɗinkin duguwar riga mai faɗi, Ga wasu pink flowers da suke jikin atamfar, Tai kyau sosai kamar ka ɗauke domin wannan shine karo na farko data sanya kayan hausawa, Ita kaɗai ce zaune a Parlo tai shiru tana jin karatun da Oumuu-Ayman ta sanya mata, Kamar daga sama taji an jawo ta tare da ɗauke ta da gigitattun maruka guda biyu, Kafin a hankaɗa ta jikin table kanta ya bugu da jikin ƙarfe, Wani razanan nan ihu Julde ta sanya lokacin da kanta ya dakin bango nan take kuma, Jini ya fara zuba, Cikin ɓacin rai da gushe War tunani Bola ta sanya takalmin ƙafarta mai tsini ta dake mata ƙafa, Subuhanallah wani ihu ta Julde ta sanya mai kama dana ɗaurewar rai saboda tsananin azaba, Ko kuka ta kasa sai gumi dake yanko mata, Jikinta sai ɓari yake A hargitse Bola tace. "Shegiya munafuka, wallahi Mijina yafi ƙarfin ki, da na zauna ina kallonki ki ƙwace min miji wallahi gwamma na kashe ki, Nima a kashe Ni kowa ya rasa, akan Abu Maleek babu abinda ba zan iya ba, i love him.... I love my husband zan zauna dashi har abada" Ta ƙare maganar tana ƙara gwara kan Julde ta ƙarfe a wannan karan ko baki Julde bata iya buɗewa ba, Gaba ɗaya jinta ya ɗauke jini ne kawai ke zuba a goshinta. Ƙafa Bola ta ƙara ɗagawa da niyyar ƙara dukan Julde taji an sanya ƙafa anyi ball da ita, Baya tayi tare da faɗawa saman kujera tana sakin ihun, Kafin ta miƙe taji an sanya hannu an fincikota tare da ɗauke ta da wasu kyawawan maruka, a gigice ta buɗe idanunta ta sauke akan fuskar Abu Maleek, Ba ƙaramin gigita tayi da ganin yadda fuskarsa ta sauya ba, fuskarsa tayi jajirrr idanunsa har wani ruwa yake, Abu Maleek kam tashin hankalin daya shiga ba'a magana cikin wata kakkausar murya yace. "You're mad? Ashe baki da hankali? Kisa za kiyi? Uban me tayi maki ko saboda Ni bazan daku ba?" Murmushin takaici Bola tayi tace. "Wow! So akan wannan makauniyar kake mari na? Don't forget I'm your wife, ka fifita wata akan matarka" Cikin ko in kula yace. "Wata? Idan akwai wata kece, Jidderhhh tafi ƙarfin wata get lost you stupid" Dariya Bola ta sanya tana faɗin. "Thank God sai ka kalleta da ido, domin har bada baza ka ji daɗin ta ba, yadda ban taɓa kasance wa dake matsayin miji a kuma kan gadon ka ba, to itama haka, domin ta haɗu da lusarin miji wanda bashi da abinda zai tsinana mata, ta haɗu da mata maza" Abu Maleek daya tallafo Julde zuwa jikinsa ya runtse idanunsa domin sosai maganarta ta daki ƙahon zuciyarsa "mata maza" shine za'a kira da mata maza kallon Bola yay yace. "Ke ba tsari na mace, ko zan kasance da mace baki da abinda zan so a jikinki" Dry tai idanunta na zubar da hawaye tace. "Mu gani a ƙasa, ai sai dai kaci kasha amma babu kayan kula da mace domin da ace kana dasu da tuni Maleek ya samu ƙani" Idanunsa ya ƙara birkicewa kafin ya manna Julde a jikinsa yace "haka kike gani?" Cikin rashin damuwa tace "haka ne ma, bawai nake gani ba, lusari mata maza kawai" Wani Murmushin takaicih yay kafin yace "just warch and see" Ya faɗa yana sauke numfashi tare gyara zamansa sosai, Idanunsa a saman fuskar Julde, wacce bata da mara ba da sumammiya, ya ƙara haɗata da jikinsa tare da tattare da sumar kanta yay baya da ita, Sam bai damu da jinin dake fuskarta ba, ya manna fuskarsa a saman ta, tsoro da fargaba suka dirar masa, Yayinda kuma zuciyarsa ke harbawa da ƙarfin gaske, jikinsa na rawa ya manna jajayen laɓɓansa a saman laɓɓan Julde yasubuhanallah, ji yay kamar an zuba masa narkakkiyar dalma a tsakiyar kansa, Wani wahaltaccen numafashi ya sauke lokacin daya ware laɓɓansa, lips ɗin Julde ya faɗa cikin bakinsa, wani irin harbawa jijiyoyin kansa sukai yayinda tsigar jikinsa ta miƙe baki ɗaya, A kusan tare suka sauke wata zazzafar ajjiyar zuciya, da wani irin ƙarfi kuma ya ƙara rungome ta sosai a jikinsa kafin ya ƙara manne laɓɓansa a mata, wata Amintacciyar tsotsa yay wa laɓɓanta, cikin ikon Allah hakan yay dai-dai da harbawar J...... 🤸🏽‍♀️🤸🏽‍♀️😍🤝🏻 *_61-62_* Wata kasalalliyyar ajjiyar zuciya ya sauke yana mai matse idanunsa da suke a lumshe, Tsananin mamaki da kuma tarin Al'ajabi ya sanya Abu Maleek fesar da wata zazzafar iska, yayinda da ya kejin wasu masifaffun abubuwa nayi masa yawo a saman jijiyoyin kansa, abinda bai taɓa tunin faruwa ba kenan dashi ba, Ya riga daya sallama akan wannan murɗaɗɗan yanayin abun, sai gashi a lokacin da bai taɓa tunanin faruwar hakan ba, babu zato bare tsammani yaji J ɗinsa tayi harbawa wanda ya kusa tafiya da mutuwarsa. Ƙara lumshe idanunsa yay, wanda suka tashi daga launin farare suka koma jaa, saboda tsananin azabar ciwon da kansa yake masa, A tare suka fitar da wani irin wahalallan numfashi, Yadda gangar jikinsu da ƙirjinsu ke haɗewa waje guda, Haka ma zuciyoyinsu suke manne, yayinda numfashin ko wanansu yake fita tare dana juna. Julde duk halin data shiga bai hanata jin wani irin sabon yanayi ba, Sai dai duk yadda tasu da buɗe baki ta ambaci kalmar "Ballowo" al'amarin ya ta'azzara a gareta, Wani fitananan ƙamshin strowbeery ne ke mata zirya a cikin hancinta. Lokacin da Abu Maleek ya samu damar riƙe tongue ɗinta a bakinsa, Ji yay gaba ɗaya gidan nasa na bala'in juya masa, Tamakar zai faɗo kansa, azabar da yake ji ne kuma yasa idanunsa cika da wani irin ruwa wanda kai tsaye baka isa ka fasalta yanayi ko kuma launin ruwan ba, Kifa ƙyakkyawar fuskarsa yay mai cike da nutsuwa da kuma tarin haiba a saman fuskarta, Yayinda zuciyarsa taci gaba da bada wani irin sauti dib! dib!! dib!!. Cikin nutsuwa a hankali ba tare da yin wani ƙwaƙƙwaran motsi ba ya zame lip's ɗinsa daga cikin bakinsa, Yana mai fitar da wani emotional sound! Wani ihun Bola ta sanya kafin cikin wani irin tashin hankali tace. "What? Kissing nata kake? Da gaske rungome ta kayi? Akan wannan Makauniya za kaci zarafi na Jalaluldeen??? The you know how much i love You????? Na kasa bacci saboda soyayyyar ka? Ka tsallake ka barni for some years, and u came back duk da hakan ka share ni kama manta ina zaune cikin Alaafi just because of you??? What exactly wrong with you? Eh?? Mena aikata gareka? What i have done to you Abu Maleek? U hate me, even your son ka tsana sa baka son ganin sa? Kana tunanin Ubangiji zai Barka ne??? Eh? To wallahi idan uwa da ubane sukai cikina bisa sunna suka haifan kamar yadda ban samu damar shiga zuciyarka ba, ban kasance dakai a matsayin sunna ta aure ba, wlh billahi i promise to you Sai na lalata Rayuwar wannan Yarinyar, Zaka gane cewa ni ma ina da haƙƙi a kan ka, wallahi i Will do anything akan dawo da mutun cin aure na just watch and see Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal" Tana faɗin hakan tai waje tana sakin kuka, tare da ɗaukan alwashi mai girma akan Julde, tsayin shekara da shekaru ta ɓata akan dawowar Abu Maleek, amma bai ga karamcin zaman jiran da tayi akan sa ba, Yake shirin zaɓar wata ya barta a matsayinta Na uwar ɗan sa! Ajjiyar zuciya Abu Maleek ya sauke, kana cikin wata kasalalliyyar murya wacce take bayyana mood ɗin da yake ciki yace. "Jidderh??" Ya faɗa yana fesar da numfashi yana jin fitananan yanayi na ratsa dukkan gaɓoɓin jikinsa, a yanzu bashi da nutsuwar da zai tantance maganganun da Bola take faɗi, Abu guda kowa zucyarsa take iya saurara shine bugun zuciyar Julde dake fita da sauri. Gently ya miƙe da ita a jikinsa tare da nufar part ɗinsa yana rungome da ita tsam bisa ƙirjinsa, Duk da yadda zuciyarsa ke tsananin bugawa yana jin kamar zata faso ƙirjinsa ta fito bai hana shi taka ƙafafuwansa bisa kan haɗaɗɗan carpet ɗin daya wanzo a cikin sashin nasa ba. Kai tsaye kuma bedroom ɗinsa ya nufa yana zuwa ya shimfiɗe ta saman makeken royal bed ɗin sa mai kyau da kuma tsari, Julde wacce take sauke numafashi da ƙyar ga wani bala'in ciwo da kanta yake mata sanadiyyar ciwon da taci, Ƙuri Abu Maleek yay mata da idanu kafin a hankali ya sauke numfashi yana ɗan lumshe idanunsa, Wanda suke jajirrr har wani zubewa tsigar jikinsa keyi saboda jinin dake ɗan zuba bisa goshin Julde! A hankali ya miƙe yana ɗan taune bakinsa cak ya tsaya jin ta riƙe masa tsakiyar tafin hannunsa, juyawa yay a hankali tare da sauke ganinsa a saman fuskarta. Julde dake kwance jin alamar zai tafi ya barta ne ga matsanancin ciwon data keji yasa cikin wata raunatacciyar murya tace. "Ballowo" Ta faɗa a wahalarce cikin karyar da kanta gefe, domin a yanzu shi kawai take son ji kusa da ita, dukan da Bola tai mata ba ƙaramin zautar da ita yay ba! Saukar Muryarta cikin kunansa ya haifar masa da wani kasala, yasa shi jin wani abu na sauka a jikinsu mai kama da kiyashi, lumshe idanunsa kafin a nutse ya ɗan yi gaba zuwa, Kanta idanunsa akan fararan yatsun hannunta masu kyau ya ɗan zauna tare da durƙosa dai-dai kanta yana sauke mata wani zazzafan numafashi. Hannunta dake cikin nasa ta riƙe idanunta na zubar da hawaye cikin wata Murya mai ɗauke da amon! Kuka tace. "Ballowo kai na, bafiiii kada ka barni a nan tsolo ina ji kaji" Ta faɗa ƙwallar idanunta na zirarowa zuwa saman fuskarta. Idanunsa ya ɗaga kaɗan tare da sauke ganinsa akan jajayen laɓɓanta masu masifar kyau, Wanda yake ganin kamar jambaki ake sanya masu, Karo na farko kenan a rayuwa da yaji wani matsanancin tausayinta ya kama shi, a sai kuma a lokacin ya tuna da dukkan abinda Jon wuro ya faɗa masa, tiryan tiryan kuma yaji maganganun na dawowa masa kunne kamar haka. _"Zuwa yanzu dai Julde_ _amana take a wajanka,_ _Kasan duk wanda yaci_ amana Shida Ubanginsa, _Bazan maka dole akan ka sota ba,Saboda so halitta ne_ _Amma ina fatan wata rana ka zame mata Garkuwa, bangon da zata jingina taji daɗi, duk abinda_ _Ya samu da rayuwarta a yanzu kuma KAI NE SANADI, kayi haƙuri ka zame mata Hasken da zai haskaka rayuwarta, ko ba zaka so ta ba, ka kula da rayuwarta"_ Lumshe idanunsa yay yana jin kamar yay wasa da amanar Ubangiji, idan ya san bazai iya menene ya sanya tun farko ya amsa? Tabbas a yanzu yana son sanin Wacece Julde? Yana buƙatar komawa Rugar Mahinjo koda hakan zai zama sanadiyyar mutuwar sa. "Kar ka barni Ballowo dan Allah" Ya ƙara jin saukar Muryarta cikin kunansa, da ɗan sauri ya buɗe gajiyayyun idanunsa, kafin a hankali ya Lumshe idanunsa saboda wani fitananan ƙamshin ta daya ratsa cikin hancinsa, Yake haifar da nutsuwa kuma a cikin zuciyarsa, Hannunta dake cikin nata ya matse tare da ƙara manne su yana jin wani mugun mugun tausayinta, Meye laifinta akan ya zaɓe ta matsayin Amintacciyar Hadimar sa? Mene yasa Bola take tunanin wani abu a tsakaninsa da Julde? Bayan har yanzu kallo ƙanwa yake mata. Hannunsa na hago ya sanya kamar mai tsoro ya kifashi a saman fuskarta kafin a hankali, Ya ƙara ranƙwafawa a kanta, yana jin yadda numafshinta ke fita da sauri, Innocent face ɗinta ya kalla, kafin Murya can ƙasa kuma yace. "I'll stay with you Kuluuu, for rever and ever, don't cry okay ban barin ki" Ya faɗa yana shafa sumar kanta, ajjiyar zuciya ta sauke kafin tai shiru tana jin yadda bugun Zuciyarta ke dai-dai-ta, A hankali ya miƙe tare da juya cikin zallar kamewarsa ne kuma ya nufi wata ƙofa yana zuwa ya shiga cikin wani bedroom. First-aid box ya ɗauka, kafin ya dawo cikin bedroom ɗin nasa, ka ya nufi bathroom ya haɗa warm water a bowl ya dawo ɗauke da ƙaramin towel, Baya jin zai iya jawota jikinsa a yanzu, domin bambancin ne ƙarara da abinda ya keji game da ita ada, Yana da ita yake ya ɗan matsa sosai gareta, kafin ya sanya fararan hannunsa cikin bowl ɗin ruwan zafin, Ƙara ta sanya tare da yunƙura wa zata tashi, saboda wani a zababban zafi daya ratsa ta, dalilin saukar towel ɗin a goshinta, Hannunsa ya sanya cikin rashin Sa'a kuma Hannun ya sauka akan ƙirjinta, yana jin lokacin da tafin hannunsa ya gogi nipples ɗinta. A ɗan tsorace ya zame hannunsa, yana jin wani abu kamar shouk na jansa, nan da nan kuma yaji tsigar jikinsa na zubewa tare da tashi, Wani irin runtse idanunsa Yay da ƙarfi a hankali kuma jikinsa ya ɗan ɗauki rawa, kafin gently ya sauke fitanan nishii a kunanta wanda ya sanya tari saurin juyawa tare da faɗawa jikinsa tana faɗin. "Auchhhiiii Ballowo" Ta faɗa tana ɗan riƙe gaban rigansa, nishin daya sakar mata a cikin kunanta ya sanya tayi saurin Lumshe idanunta, Tana jin wani sanyi a jikinta, ga wani nutsuwa da nishin daya saukar mata. Idanunsa ya buɗe ya shiga Kallonta, wani irin Murmushi ne ya ɗan sauka a fuskarsa, bayyanar dimple ɗinsa ne kuma zai tabbatar maka da cewa Murmushi Yay. Hannunta ya ware gaba ɗaya, ya sanya su tsakanin hannayensa ya shigar da ita jikinsa, kafin a hankali ya ƙara ɗaukan towel ɗin dake cikin bowl ya ɗan manna mata a goshinta, ƙara ta saki tana sakar masa kuka tare da suma ƙoƙarin kwancewa, Tana kuka tana cizon sa a haka ya gasa mata wajan ya sanya mata magani, kafin ya gama tuni bacci ya ɗauke ta, Sai saukar numfashinta da yaji yana sauka a kunansa. Ƙyakkyawar fuskarta ya shiga kallo, bai tsaya kallon a salin kyanta ba sai yau Tabbas Julde tana da mugun kyau, bai taɓa ganin zallar kyau mara algus irin mata ba. Hannunsa ya sanya a sanyaye ya shafa sumar kanta wacce take ta tsayi har ya huce shoulder ɗinta. Cikin wani irin husky voice yace. "You're my sister _Jidderhhh_, I'll take good care of you, as so much as i can, I'll make you happy, ko dani ban shiga farin ciki ba, ke amanata ce Fulani gal, zan kula dake ƴar filllooo na" Ya faɗa yana wani irin sauke numfashi kafin gently ya miƙe yana gyara mata kwanciya ya nufi waje. Gaba ɗaya wannan tashin hankalin yasa ya manta da babban abinda yake damunsa, wanda ya sanya shi baro company ya dawo gida! Washe gari Cikin nutsuwa ya fito daga cikin part ɗinsa, yana sanye da wani cotton ɗin dark Maroon na yard, yay masifar kyau sai zabga ƙamshi yake, Yana tafe hannunsa cikin aljihun wandon sa, Tunda ya kawo kai cikin parlon idanunsa ya sauka akan ta, Bai taɓa ganin kyanta irin na yau ba, cikin 10 seconds ya gama ƙare mata kallo, Kafin ya ɗan taɓe bakinsa kana ya nemi waje ya zauna yana faɗin. "Mrng Oumuu" Kallonsa Oumuu-Ayman tayi kafin tace. "Ya mai jiki?" Kallon ban gane ba yay mata,ba tare da yace komai ba, kuma ya ɗauke idanunsa yana latsa Wayarsa. Julde wacce tun shigowar sa ta sunkuyar da kanta ƙasa, tana mai haɗa numafashi kafin kuma bakinta ya shiga rawa cikin rashin sani kuma taji bakinta ya furta. "Good morning Ballowo" Sarai ya jita but maimakon ya amsa ya kalli Oumuu-Ayman cikin serious talking ya ɗan yi ajjiyar zuciya kafin ya numfasa yace. "Oumuu tafiya zanyi" Gaban Oumuu-Ayman ne ya faɗi tsoro da fargaba ya kamata kafin tace. "Tafiya wacce ira kuma zaki?" Yana yatsuna fuskarsa tare da ɗan miƙa hannunsa ya ɗauki cup of coffee ɗin data haɗa masa yace. "Uhm Wata special ball ya tasu min so munyi magana da Coach akan zan tafi Russia a week ɗin nan" Tunda ya fara magana Oumuu ke kallonsa, wato yar yanzu ball ɗin nan, na nan maƙale a ransa kafin a hankali tace. "Ba dai week ɗin nan ba, and don't forget gobe za'ai ma Hawwa'u aikin ido, wazai kula da komai? U have to stay with us ka gane" Kallonta yay ba tare da yace komai ba, A hankali kuma yake shan coffee ɗinsa har ya gama, "i don wanna lose my chances Oumuu" Shine Abinda ya faɗa yana miƙewa tsaye tare da barin parlo. Yana fita Julde ta ɗan saki numafashi daman duk a takure take kafin a hankali tace. "Oumuu ki barsa ya tafi mana" Kallonta Oumuu-Ayman tayi kafin tace. "Ke baki son ganin Ballowo ɗinki ne idan kika fara gani?" Shiru tayi a Zuciyarta kam ita kaɗan tasan abinda ta keji, Abu Maleek ba tsaranta bane, yay mata nisa ta ko wanne hanya, Mutumin da gaisuwa ma sai yay niyya yake yi, Tayaya zata fara tunanin wani abu kuma, ita bata san yaya yake ba infact ma tsoron buɗe ido take ta ganshi. Rugar Mahinjo Arɗo ne zaune gaban wata Nagge yana ta tsar nononta, kafin ya juya kaɗan ya ga babu kowa cikin nutsuwa yace. "Yes sir? Really? To yayi Allah yasa zuwan alkairi ne" Daga can ɓangaren wanda aka kira da sir ɗin ya ɗanyi Murmushi kafin kuma yace. "ARƊO ake na kawo maku kai da mutanan rugar ka" Cikin tarin mamaki Arɗo yace. "Is not the first time da nayi maka aiki, so faɗi kawai zanyi ko menene shi i promise you" Murmushin mutumin yay kafin yace. "Wannan aikin ba irin wan can bane, kuna fama da matsalar rashin a rugar ku, ana zuwa har rugar ku ana kashe ku ana kwashe maku dukiyar ku, ba tare da kusan abinda kukai ba, Wheel kuna rayuwa wacce ba kowa zai iya irinta ba, idan nace maka ga 100m kai da mutanan ka how do you feel?" Da wani irin sauri Arɗo yace. "I don't have any problem with that, zan ɗauki ko wanne risk akan job ɗin make sure dai kuɗin masu yawa ne, na daɗe ina maka aiki, burina ɗaya mallakar wannan tarin nagge wanda kuma a Yanzu Allahamdulillah Finally na kawar da mai dukiyar, idan har ba wannan paper aka gani ba, Babu wanda zai kamani akan wani laifi, idan kuma kaga anga wannan paper to ka tabbatar Ni Arɗo bana raye" Wani shu'umin Murmushi mutumin yay sosai yake son yay amfani da jahilcin fulanin ya ɗura su akan wata hanya, wacce a zahiri sune zasu aikata amma a bayan fage kuma shine, yaji daɗin yadda ya samu Arɗo mai bala'in son kuɗin masifa, A hankali yace.. "Zaku iya yin Kidnapping kai da mutanan ka?? I mean ku zama kidnappers zan kawo maku komai guy's,boms, anything babu mai sani kune duk wanda kuma nasa kai Kidnapping ɗinsa muddin bai kawo abinda ake buƙata ba, just kill him or her okey" Shiru Arɗo yay, to mene zai damesa dan ya kashe wasu? Bayan su har garin su ake zuwa ake kashe su?? Da sauri yace. "Noted sir?" Wata Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya mutumin ya sauke kafin yace. "Ok I'll get you back" Murmushi Arɗo yay kana ya nufi bukkar Lamiɗo, Mutumin kowa suna gama wayar ya shiga dailing wata number da aka sanya boss Babu jimawa akai picking, kamar zai kifa haka ya rusuna yana faɗin. "Hajiya an gama komai, kawai ke ake jira" Ba tare da tace komai ta kashe kiran. After 2days Dr Jemeal ne tsaye gaban bed ɗin da Julde take wacce gaba ɗaya aka lanyace mata idanunta da bandeji, yayinda tsoro ya cika zuciyar Dr Jemeal yana fargabar ko aikin da yay bai samu nasara ba, Julde haka nan taji zuciyarta na bugawa cikin ƙaramar muryarta tace. "Tsaya kada ka cire min" Cak Dr Jemeal ya tsaya yace. "Mene yasa? Ko baki son fara gani ne?" Girgiza kai tayi kafin tace "a'a ina son ka faɗa min kamannin Ballowo ɗina kafin a cire" Murmushi Dr Jemeal yana Shirin yin magana Adams dake tsaye yace. "Cute Ballowo ɗinki fari ne, ba can ba, And bashi da girman ido sosai, yana da gemu amma bashi da saje, sumar kansa kuma bata da yawa sosai, laɓɓansa Black ne wannan kamannin shi ne na Ballowo ɗinki" Murmushi tayi tana ɗan ɗaga kanta, kafin Dr Jemeal yace. "Na cire?" Kai ta ɗaga masa. A hankali Abu Maleek yake tafiya shida Oumuu-Ayman sai Salimerh, sosai yake jin fargaba a ransa da kuma faɗuwar gaba daurewa kawai yake, Shigarsa cikin room ɗin yay dai-dai da gama cirewa Julde bandeji idanunta, gam ta rufe idanunta taƙi buɗewa sai jikinta dake rawa, Abu Maleek kam tsaye yay yana sauke numfashi tare da harɗe hannayensa a ƙirjinsa Oumuu-Ayman kam Adams tabi da kallo dake zaune kusa da Julde "buɗe idon a hankali muga" Dr Jemeal ya faɗa yana kallon Abu Maleek wanda yake tsaye idanunsa ƙirr a kanta, a hankali kamar mai jin tsoro ta buɗe Idanunta cikin Sa'a idanunta ya sauka akan Abu Maleek wanda sukai 4eyes da ita, wani gigitaccen ihu ta sanya kafin ta wani juya ta riƙe Adams gam tana sakin ajjiyar zuciya, Salimerh ce tace "Dr Jemeal why she's screaming like this?" Dr Jemeal yace "bata saba ganin haske bane, yanzu kuma mutane kallonsu take kamar dodo, a hankali tsoron zai sake ta" Adams ne ga kalleta kafin yace "she's sleeping" jin haka yasa Oumuu-Ayman ƙarasawa tace "kwantar da ita mana" Abu Maleek da sauri ya juya yabar room ɗin yana jin zuciyarsa na wani irin rafasa kamar zata faso ƙirjinsa ta fito ƙafarsa kawai yake cillawa ba tare da sani inda yake sata ba. Bayan magrib A hankali Julde ta shiga buɗe idanunta da sauri kuma ta mayar ta rufe tana tura fuskarta cikin duvet jikinta sai rawa yake, Oumuu-Ayman ce tace "sorry daughter, buɗe idanunki a hankali ki kalli Oumuu-Ayman ɗinki ga Ballowo ɗinki yazo ganinki" Turo baki tayi tace "Oumuu tsoro na keji" Murmushi Oumuu-Ayman tayi tana miƙar da ita zaune tace "yawwa buɗe muga aikin yayi" A hankali ta shiga buɗe idanunta wanda suke jajirrr, kai tsaye kuma idanunta ya sauka akan Abu Maleek wanda yake zaune kan wata hadaddiyar kujera mai kyau ta cikin room ɗin, yana sanye cikin wata dark purple na jersey sai blue black ɗin long Jean mai kyau, shima kallonta yay ganin yadda ta tsare shi da ido ya zare mata manyan idanunsa da sauri ta ɗauke idanunta tana faɗin "Oumuu" sai kuma ta washe bakinta lokacin da idanunta ya sauka akan Adams wanda yake tsaye yana kallonta da sauri tace "Ballowo" Murmushi Yay mata kafin yace "cute" Daga Oumuu-Ayman har Abu Maleek kallon Adams sukai, ita kam Julde tayi amfani da kamannin da aka faɗa mata kafin tace "Oumuu kika ce Ballowo ɗina bashi da kyau" ta faɗa tana ƙara kallon Adams kafin kuma da sauri ta juya ta kalli Abu Maleek still ƙara haɗa ido sukai kafin da sauri ta ɗauke idanunta ta kalli Oumuu-Ayman tace "waye wan can ɗin?? Ko shine Hamma Adams???? 😳akwai cakwakiya kenan ur opinions indeed *_63-64_* "me yasa yake zare min ido?" Julde ta jerawa Oumuu-Ayman tai tambayar tana ƙara mai da idanunta kan Abu Maleek, wanda yake zare mata ido kafin a hankali kuma ya zame idanunsa daga kanta yana mayar da shi kan Wayarsa. Murmushi Oumuu-Ayman tayi kafin ta gyara zama sosai tace. "Daughter wancan da kike magana shine Ballowo naki, wannan kuma" ta faɗa tana nuna Adams ta ɗura da faɗin "shine Hamma Adams" Juyawa Julde tayi ta kalli Adams kafin ta juya ta kalli Abu Maleek wanda tana ɗura idanunsa a kanta yana ɗago kansa shima, Gently Abu Maleek ya miƙe tsaye yana ɗan lumshe idanunsa yana yadda zuciyarsa ke buga masa da tsananin ƙarfi, Zama a nan wajan dai-dai yake da tarwatsewar zucyarsa, Hannunsa guda ɗaya ya sanya cikin aljihun kafin ɗayan kuma ya kai zuwa fuskarsa tare da jan sajan fuskarsa zuwa gemunsa mai tsayi wanda yake ta ƙyalli, Julde dake kallon sa kamar ta samu t.v tace. "Oumuu me yake ta ɓawa?" Ta faɗa tana ƙurawa sajan fuskarsa ido sosai abin ya bata sha'awa ya birgeta, Oumuu-Ayman dake bin Julde da idanu tana jin wani farin ciki yana ratsa zuciyarta tace. "Wannan abun wai?" Da sauri Julde ta ɗaga kai alamar "eh" kallon Abu Maleek Oumuu-Ayman tayi taga ya haɗa fuska kafin kuma ya juya, da sauri Julde tace "Oumuu zai tafi" Dry Oumuu tai a wannan lokacin kafin kuma tace. "Rabo dashi zai dawo ne" Kwaɓe fuska tai tare da bin bayansa da kallo tana kallon yadda yake wata tafiya mai ɗaukan hankali, he's so nice damn cute! Yana tafiya cike Da tarin ilhama da wata zallar nutsuwa haɗi da nagarta, yana fita kai tsaye wajan motarsa mai ƙirar kira K5 Ash color, kasancewar shi ɗaya ne ko driver mai ɗauka ba, yasa yana zuwa ya buɗe front seat ya shiga ya zauna, Tare da kifa fuskarsa akan string motar, yana sauke numfashi yana jin wani irin abu mai raɗaɗi yana mai yawo a zuciyarsa, wani sound ya shiga fiddawa yana matse idanunsa, a hankali kuma yake ganin tana masa kizo a cikin idanunsa, he can't feel yadda ya kejin sautin Amon muryarta a cikin kunansa, seriously a yanzu he can't understand abubuwan daya keji game da Julde, Abu guda ya sani she's his responsible! A wannan karan wani Determination (kudiri)ya kutso cikin tunanin Abu Maleek, ya ratsa dukkan zuciyar Jalaluldeen Tunde Muhammad.... Determination na self-defense and self-actualization; abin nufi ya tsaya ya san wanene kansa? Ya kuma kare kansa daga farmakin zuciyarsa akan Julde, kada ya bari tunanin da yake kansa ya hanasa sanin haƙikƙanin abinda yake zucyarsa game da Julde.. Lumshe idanunsa yay yana fesar da wata wata ƙaƙƙarfar ajjiyar zuciya, Gaba ɗaya sauyin da ya keji ya haddasa masa wani irin kasala wanda yaja gangar jikinsa zuwa wani sashi nada ban, Al'amarin daya sanya kuma gaba wani dukkan wani kuzarin da yake ji tashi Yay ƙaura daga jikinsa, yayinda kasala da wani irin macewar jiki yay ƙaura daga sassan jikinsa, Fargaba da kuma tarin tsoro na rashin taƙa mai mai na menene suka shiga zirya a cikin zuciyarsa. Wahalarce ya ɗaga fitanannu jajayen idanunsa wanda har wani ruwa suke i zuwa glass ɗin motar tashi, Yayinda ya tsurawa tsirarun jama'ar Da suke kara kaina a cikin harabar asibitin idanu, A kasalance idanunsa suka shiga rufewa ba tare daya san da hakan ba, hannunsa ya miƙa tare da ɗaukan bottle of water ya ɓalle murfin gorar ruwan tare da manna a bakinsa. Wani irin zuƙar ruwan yake a ɗimauce saboda wani sarƙewa da yaji numfashin sa yake, Like kamar Asthma ɗinsa na gab da tashi! Lub yay a saman kujerar motar, tare da narke jikinsa yana shaƙar dadɗan ƙamshi dake fita a jikinsa na Maison Francis (Baccarat rouge), A hankali a nutse yake bin jama'ar wajan da kallo yayinda zuciyarsa ta tafi can wata Duniyar tunanin. Gyara zama Oumuu-Ayman tayi kafin ta kalli Julde a nutse cikin so da kuma tarin ƙauna tace. "Wane yace maki Adams shine Ballowo naki?" Shiru Julde tayi kamar ba zatai magana ba sai kuma tace. "Da nace a faɗa min kamannin Ballowo ɗina kafin a buɗe min ido shine aka faɗa min, Dana buɗe kuma naga kamannin da aka faɗa min sune a wajan Hamma Adams" Ta faɗa tana ƙurawa jikin Oumuu-Ayman idanu kafin kuma tace. "Oumuu mene wannan naga iri ɗaya da nawa?" Julde ta tambayi tana faɗa farar fatar jikin Oumuu-Ayman wacce take jajir da ita. Murmushi Oumuu-Ayman tayi kafin tace. "We called it skin, i mean muna ce masa fata, naki fari nawa fari, wasu kuma nasu baƙi" Oumuu ta faɗa tana kallon asalin kyan Julde na Zallar Fulani. Domin buɗe idanunta sai ya haddasa bayyanar kyanta fiye da baya, tana da wani kyau mai ɗaukar hankali mutum. Miƙar da ƙafa Julde tayi tana kallon dugwayen ƙafafuwan ta, da kuma yatsunta wanda suke ta ƙyalli da sauri tace. "Oumu wannan fa?" Ta faɗa tana taɓa ƙafarta wacce ita kanta ta bata sha'awa bare wani kuma, Ganin tambayoyin Julde nada yawa ne ya sanya Oumuu-Ayman zama ta faɗa mata sunayen part of the body tass, Ya wanci ma da english take faɗa mata, abinda yake ƙara bawa Oumuu-Ayman mamaki kenan, Duk abinda Oumuu-Ayman zata faɗa in english sai ta ɗauke sa. A hankali yay parking motarsa a harabar Maxiview Eye Clinic, Cikin nutsuwa ya sakko da dugwayen ƙafafuwan sa, wanda suke sanye cikin Leather shoe, yana sanye da wani milk ɗin Floral jacquard one button suit, yayinda ya riƙe rigar saman a hannunsa, ɗaya Hannun kuma ya zura cikin aljihun wandon sa, Yana tafiyar nan nashi mai ɗaukan hankali ƴan mata sama samarin da suke wajan. Haɗe fuska yay sosai, ganin duk inda ya gilma sai an kallesa, abinda bai sani ba, mugun farin ciki mutane suke, saboda ganin professional footballer ɗan club ɗin Madrid wanda ya maye gurbin Christiano Ronaldo a fagen iya buga ƙwallo, Kamar yadda team ɗin Madrid suke bala'in son Abu Maleek, haka jama'ar Duniya suke son Abu Maleek, saboda yadda yake take ball yaci ubanta abin na bawa dubban jama'a ɗubin mamaki. Fuskarsa babu annuri kamar hadari haka cikin tafiyar ƙasaita da tarin Ilhama ya nufi Ward ɗin dasu Oumuu-Ayman suke, Tsayawa dai-dai ƙofar room ɗin yana ɗan gwame numafashi, jin yadda zuciyarsa ta ɗan buga da ƙarfin gaske, A hankali kuma ya ɗura hannunsa saman Handle ɗin ƙofar tare da turawa, kana ya shiga yana mai lumshe idanunsa wanda suka janye da kansu saboda wani sanyi da kuma tarin nutsuwa da yaji a ƙasan zuciyarsa, a hankali kuma ya karaɗe dukkan sassan jikinsa. Oumuu-Ayman ce zaune akan wata kujera mai kyau, sai kuma Julde dake bacci, saboda ƙaiƙayin da idanun yake mata ga wani zazzaɓi daya rufe ta. A hankali ya zame jikinsa tare da zama kusa da Oumuu-Ayman, cikin ƙasala da kuma tarin gajiya, Ya ɗan lumshe idanunsa tare da buɗe baki cikin Muryar nan nashi mai bala'in sanyi yace. "Oumuu Barka da dare" Kwallon yadda ya ɗan riƙe ciki tayi kafin tace. "Yawwa, what wrong with you? U look like baka da lafiya?" Girgiza kai yay ba tare da yace komai ba, Domin tunda ya tashi yau ya kejin kansa cikin wani sabon yanayi, ga wani ciwon mara dake damunsa, yini guda duk ya faɗa kawai daurewa yake, Cikin rashin yadda tace. "Fuskar ka ta daɗe da bayyana asalin abinda kake ji, look! Jalaluldeen I'm like your mother to you, a good mother kuma zata ɗauki ko wanne abu na yaranta, Uwa na gari ne kaɗai ke damuwa da damuwar yaranta, baka sakewa da kowa sai yanzu ne kuma za kana sharing all your feelings to someone? Eh? Bafa kowa ne mugu ba, a wannan rayuwar wanda kake tunanin Shine masoyinka wata rana sai ka wayi gari ka koma maƙiyinka....," Katse mata maganar yay ta hanyar ƙura mata kafin kuma yace. "What do you mean by that? I'm a hero i can handle everything so stop worried" Ya faɗa yana sauke idanunsa akan Julde wacce ta ɗan juya tana gyaran kwanciyarta can cikin baccinta kuma tace. "Ballowo!!!! Shine ka gudu kaƙi dawowa ko? Ban ƙara kulaka" Ta faɗa tana kwaɓe fuska, wani irin janye idanunsa yay tare da komawa ya narke a jikin kujera, Ganin haka yasa Oumuu-Ayman faɗin. "Go to har please zaki, tun ɗazo take sambatun ka gudu, tunda idanunta suka buɗe kaƙi tsayawa" Luff yay ba tare da yace komai ba, Domin shi kansa tsoran tsayawa inda take yake tunda idanunta suka buɗe. "Zaki!!" Oumuu-Ayman ta ƙara kiran sunansa kafin tace. "Ni ka masshe Shara? Eh? Ko halin ko in kula ɗin zaka nunawa Yarinyar daka buɗewar idanunta? To babu ruwana tunda Nima yanzu ban isa na faɗa maka kaji ba" Miƙewa zaune yay yana ware firgitattun idanunsa akan Oumuu cikin sanyin murya tare da ƙarya wuya gefe yace. "Ayyah! Oumuu nima abin a duba ne, bana jin daɗi" Ya faɗa yana sauke numfashi tare Lumshe idanunsa yana tsotsar laɓɓansa, Wata hararan wasa Oumuu ta watsa masa kafin tace. "Eh! I see, kai Dr ne ita kuma matar Dr so wane ya dace ya kula da wani? Look! Jalal lokacin yayi da zaka Fahimci rayuwa, ka gane abinda yake dai-dai, Mata akewa faɗan kula da miji, sai kuma akanka za'a fara yi maza faɗa? Ni yanzu na daina maka komai, everything you need ask your wife zata maka abinda yafi nawa" Ta faɗa rai ɓace ganin yadda ranta ya ɓaci ne yasa yace. "I'm sorry Oumuu, me kike so nayi i promise zanyi amma kada kici naje wajanta please!!!" Ya ƙare maganar yana juya mata kansa tare narke fuska, Kallonsa tayi tana tsare sa da idanunta tana son fahimtar abinda yake nufi ganin bata fahimci komai bane yasa tace. "Why? Ko itama ta maka wani abune? Kai bari kaji mata rahama ne, farin cikin namiji baya taɓa dauwama sai da mace a kusa dashi, Mace tana da matuƙar sauƙin kai idan ta samu kula kuma sai abinda kace mata, Mu mata soyayya itace raunin mu, Hawwa'u bata San waye kai a wajanta ba, amma look at her face? Ba kaga farin ciki ba? Ba kaga yadda ta sauya ba? Eh? Baka lura da yadda fuskarta take kullum cikin annuri ba? Ka san Meye Dalili?" Girgiza mata kai yay kamar ƙaramin yaro, kafin a hankali kuma Ya juya idanunsa yana sauke ganinsa a saman fuskarta, ƙuri yay mata yana ganin wata zallar kamannin a saman kamilalliyar fuskarta, Bai san kamar wace ba amma Tabbas fuskarta yana masa tsananin kama dana wani ko wata to su waye? A hankali yace. "Uhm" Jin yadda ya faɗa ne yasa Oumuu-Ayman faɗin. "He's happy just because of you Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal, Hawwa'u she's in love with you, soyayya mara algus, wacce ita kanta bata sani ba, yaya kake ganin farin cikin da zata shiga duk sanda ta fahimci kai ne mijinta?, Ka ɗauki min tuna 30 a cikin mintocinka na alfama, show her some love nasan zaka ban labari U most" Ta faɗa sakin murmushi, Domin ita kaɗai tasan tarin albarkar dake tattare da rayuwar su duka biyun, amma rashin sabo da kuma rashin sanin gin shiƙin abun yasa suka fahimtar hakan! A hankali Julde ta shiga buɗe idanunta, da sauri kuma ta rufe idanunta tare da sakin ƴar ƙara, saboda hasken da yaywa idanunta yawa wanda bata saba dashi ba, Daga Oumuu-Ayman har Abu Maleek ɗaga kai sukai tare da kallonta, kafin Oumuu tace. "Bari na kira Dr Jemeal stay with her" Ta faɗa tana fita daga room cikin nutsuwa. Abu Maleek kam gyara zama yay sosai, tare ɗura narkakkun gajiyayyun idanunsa akanta, Yana kallon yadda take janye duvet ɗin a hankali, cikin nutsuwa kuma tai saurin mayar da Idanunta ta rufe, tana sauke ajjiyar zuciya, Hakan nan taji fargabar buɗe ido musamman da Zuciyarta ta gama bata cewa yana wajan. Gently ya miƙe tare da ajjiye wayoyinsa a inda ya tashi, walking slowly yake tafiya yana fesar da iska daga cikin bakinsa A hankali yaja ya tsaya a kanta, yana kallon yadda Jikinta ke rawa a hankali yaji ƙafarsa ta kaza ɗaukan gangar jikinsa, Zubewa yay tare da zama dai-dai kanta har hannunsa na sauka gefen fuskarta, Idanunsa ya buɗe sosai akanta kafin a hankali ya miƙa hannunsa tare da manna shi a saman goshinta, Da sauri ta buɗe idanunta ƙirjinta na matsanancin bugawa idanunta dake a rufe ta buɗe, a hankali ta cilla idanunta a saman fuskarsa, Numfashin ta ya kusa tafiya, Yasubuhanallah! Aminci Allah ya tabbata ga Ubangiji daya halicci wannan surar, Bata taɓa ganin movie ba da tabbas babu abinda zai hana ta haɗa kyan Abu Maleek dasu, Karan nutrah (dheerajdhpoor) ko Jalal Muhammad Akbar, Ko Sameer (KapurShab) All her life bata taɓa ganin halitta mai tsananin kyau tare da ɗaukan hankali irinta Abu Maleek ba, ko dan shi ta fara gani? A hankali ta sauke ajjiyar zuciya tana ƙara ware idanunta a kansa kamar yadda shima yake kallonta, Shi mamakin kallon da take masa yake, ita harga Allah bata yadda shi ne Ballowo ba, muryarsa kaɗai zai sanya ta aminci gashi har yanzu yaƙi magana, Hannunsa dake saman kanta yay baya dashi a hankali tare da tura sumar kanta baya, yana jin wani masifafan ƙamshi na ratsa hancinsa, "Uhm ahhhhh!!!" Ta sauke ajjiyar zuciya tana ƙara kallon sajan fuskarsa wanda yake ta ƙyalli, a hankali ta fara ƙoƙarin miƙewa zaune, Amma rashin ƙwarin jiki da kuma kyan Abu Maleek wanda ya ƙara zautar da ita ya sanya ta kasa koda motsi ne. Lumshe idanunsa yay a hankali kana ya buɗe kafin a hankali ya gyara zamansa tare da ranƙwafawa dai-dai kanta, Julde wacce Jikinta yake rawa ga hannunta daya ƙwaɗaitu da son taɓa ƙwantaccen sajansa nasa, Da wani irin sauri ta san yafin hannunta mai sanyin gaske ta manna a kan sajansa wajan laɓɓansa, Da wani irin sauri ya ɗan kalleta kafin a hankali kuma hannunsa ya goce gaba ɗaya ya kifa kanta. Nauyin da yay mata ne kuma ya sanya tace. "Auchhhiiii ƙirji na, zaka fasa nono" Da wani mugun ƙarfi ya runtse idanunsa lokacin guda kuma tsigar jikinsa ta shiga zubewa tana mimmiƙe wa tsaye, Wani irin magaɗisun abune yake masa yawo a saman fatar jikinsa, yayinda kuma zuciyarsa take bugawa da ƙarfi, a hankali kuma wasu fararan taurari suka fara gilmawa cikin idanunsa. Idanunsa ya buɗe ganin yadda laɓɓansa suka sauka akan nata, tsantsin laɓɓanta da kuma danshin yawon bakinsa a dalilin tsotsar laɓɓansa da yake, Suka haɗu waje guda suka bada wani sauti na musamman, bakinsa ya ware da niyyar magana, Da Sauri ya runtse idanunsa, Wani irin razanan nan ihu Julde ta sanya, saboda wasu abubuwa da taji sun gilma, ta cikin tafin ƙafarta zuwa tsakiyar ƙwanyar kanta, Dalilin shigewar lips ɗinsa cikin bakinta. Wani tsuma yaji lip's ɗinsa da yake manne cikin nata, ya fara tamkar wanda yake cikin dusar ƙanƙara, Haka laɓɓansa suke rawa yayinda ya kejin gaba ɗaya zuciyarsa da ƙwaƙwalwarsa suna sauya linzami da kuma alar jikinsa zuwa ga nata, a karo na biyu kenan daya kejin wani fitananan bahagon yanayi yana kusu masa, Idanunsa da suke a tsume da wani ruwan ya tsurawa fuskar ta, gam gam Julde ta manne idanunta jin wani sabon yanayin game da Ballowo ɗinta, wani irin wahaltaccen numafashi ya sauke, tare da sanya laɓɓansa duk biyun ya matse nata dake manne cikin nasa, a hankali ya haɗe teeths ɗinsa tare da sakar mata wani nagartaccen cizo a tsinin tongue ɗinta, Ƙara ta saki da sauri shi kuma ya janye jikinsa yana ɗan fidda numfashi, Kafin ya zauna tare da gyara zamansa. Dai-dai lokacin ne kuma Oumuu-Ayman da Dr Jemeal suka shigo cikin room, da sauri Oumuu-Ayman ta ƙarasa wajan Julde tare da faɗin. "Daughter" Sai kuna ta nemi waje ta zauna tare da kallon Abu Maleek tace. "Me kai mata" Kallon Oumuu yay da idanu yay mata alamar "me kowa zan mata" Dr Jemeal ya shiga duba Idanun Julde kafin yace. "Allahamdulillah, congratulations Mrs Aremo Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal, for now baki da wani problems ga medical glass ɗin ki, sai medicine nan da 6mnt zasu sake dubawa zaku iya tafiya" Miƙewa Oumuu-Ayman tayi tace. "Thank you so much Dr Jemeal", Murmushi Yay mata yace "it's my pleasure Ma'ah" Dai-dai lokacin Aremo Adams ya shigo cikin shigar Alfarma, Julde wacce aka sanyawa farin glass na ƙarin gani yay mata masifar kyau, ya ƙara haska fuskarta "Hamma Adams" Ta faɗa tana washe masa bakinta, Murmushi Yay mata yace. "Congratulations Cute ido yazo" Murmushi tai masa ba tare data sake magana ba, Idanunta ta juya ta kalli Abu Maleek zare mata ido yay hakan yasa itama ta zare masa ido ta ɗauka wani abu ne domin komai kuya take, Wani irin kasalallan Murmushi ne ya suɓuce masa da sauri yay waje yana ɗaukan Wayarsa. "Oumuu ya tafi" Kama hannunta tayi tace. "Muma tafiya za muyi, Adams muje ka sauke mu, nasan zaki bazai tsaya ba" Tuni Abu Maleek ya shige motarsa da wani irin speed yabar cikin hospital ɗin. Haka ma su Oumuu Kafin su isa ya daɗe ta shirya kansa cikin kayan bacci, ya ɗauki Strowbeery ya cilla a bakinsa tare da rungome sweet bacci ya ɗauke sa. Washe gari Ko fituwa bai ba, saboda kwanan fargabar da yay haka nan yaji zuciyarsa babu daɗi gaba ɗaya, A hankali ya miƙe daga shi sai 3gauther da Armless ya nufi art room ɗinsa, Zama yay tare da ɗaukan pencil ya rufe idanunsa a hankali ya fara zane, yana gamawa ya buɗe idanunsa, Sa wani irin sauri ya miƙe tsaye daya gani a saman zanan, a wannan karan idanunta a buɗe suke suna fidda wani haske mai masifar ɗaukan hankali, Cikin tsananin mamaki da kuma tarin Al'ajabi ya sake duba zanan ƙarara kamannin..... *_65-66_* Julde, tsananin mamaki ya da tarin Al'ajabi daya kada ɓoyuwa a saman fuskar Abu Maleek, ya saki maki yana kallon zanan da yay, wanda gaba ɗaya zanan Zallar kamannin Julde ne ya bayyana, fuskarta ɗauke da wani ni'imtaccen Murmushi. A hankali yay baya, tare da lumshe fararan idanunsa, yana sauke wasu tagwayen ajjiyar zuciya, Wanda da ace wani yana kusa dashi babu shakka zai iya jiyu sautin fitar Numfashinsa. Wato dalilin bai taɓa ganin ƙwayar idanun ta a zanan nasa ba, shine ya sanya ya kasa tantance zaman photon kamannin waye ya zana. Gently ya Mike tsaye tare da fitowa daga cikin art room ɗin hannunsa ɗauke da Sweet dake faman ɗaga masa jela, Kai tsaye bathroom ya shige ya sakarwa kansa shower tare da yiwa kansa handrayer, nan da nan gashin kansa yay wani irin murmurɗewa sai ƙyalli yake gwanin sha'awa. Kansa ya shirya cikin wani farin cotton ɗin voyal, mai taushi da kuma santsin, Ɗinkin half body ne, mai short ɗin hannu, hakan nan yaji yau yana son yin traditional dressing na Yaruba, hakan yasa ya ɗauki wani manyan murjani guda biyu, babba da ƙarami ya sanya a wuyansa, Wow! So ma sha Allah, Ba ƙaramin kyau Abu Maleek yay ba. Wayarsa ya ɗauka kana yay waje yana ɗan fidda numfashi, Yana zuwa ya tsaya cak Saboda ganinta da yay a tsaye kusa da fridge, Tana ƙoƙarin ɓalle murfin fresh milk, Da wani irin hargitsastsan kallo ya bita dashi, a hankali kuma ya fara ƙare mata kallo frm head to toe, Tun daga kan yatsun ƙafarta har zuwa saman ƴan cinyoyinta dake cikin wata ƴar, Yaloluwar riga mara nauyi, Idanunsa yaja ya lumshe yana wani sanyi na ratsa dukkan jikinsa, gyara tsaiwarsa yana ƙara ware rikitattun idanunsa masu ɗauke da wani irin sinadari a cikinsu. Yarrr yarr! Haka Abu Maleek yaji tsigar jikinsa na mimmiƙewa, wani sihirtaccen sanyi na ratsa dukkan kofufin jikinsa, yana ratsa cikin ƙashin sa, dama ɓargwan sa baki ɗaya, Yayinda ya kejin kamar ana sanya mayan ƙarfe ana fisgar zuciyarsa dashi zuwa gare ta! Wani masifafan kyau tai masa a cikin idanunsa, Ga wani ƙwantaccen gargasa da suke kwance a saman fatar jikinta, Su kaɗai zai sanya mutum ya zauce. Julde wacce bata san mene ke faruwa ba, tun sanyin safiya da Oumuu-Ayman ta shigo ta bata maganinta, Ta fita bata sake shigowa, yunwar dake shirin galabaita da ita ne yasa ta fito ɗaukan fresh milk domin ta sanya a cikinta. A hankali ta juya da niyyar zama a kujera taji tayi karo da mutum, da sauri tai baya tana ɗan zaro idanunta da suke cikin farin glass, wani mugun ɗagawa ƙirjinta da yay lokacin da idanunta ya sauka akan Abu Maleek, Wanda yay tsaye yana kallon surar Jikinta,wacce take gab da zautar dashi, wani irin mayataccen kallon yake binta dashi, musamman saman wuyanta kasancewar rigar nada faɗi kana daman na net ne, shiyasa gaba ɗaya saman fararan fatar brest ɗinta suka bayyana, Har shatin nipples ɗinta yake iya ganuwa. Idanunta da shape ɗinta kaɗai ya isa zautar da mutum, but even her lips are looking luscious, succulent and irresitable every tensed man..... Ajjiyar zuciya ya sauke a hankali kuma ya shiga takawa tare da matsawa inda take tsaye, Kawo lokacin tuni Julde tayi ƙasa da idanunta, sam ba zata jure wannan kallon da yake mata ba, Gashi gaba ɗaya ta kasa surutun da take yawan yi masa, ashe dan bata taɓa sanin waye shi a fuska ba, Duk rashin kirki da surutun ku, baka isa kaiwa Abu Maleek ba, domin no way da zaka samu damar yin hakan. Idanunta dake cikin glass ta rufe ruff, Jikinta ya shiga ɗan kyarma a hankali kuma ta fara ja baya, Abu Maleek still idanunsa yana kanta duk inda yasu ya kuma ga dama cilla idanuna yake babu wani shamaki tsakaninsa da jikinta. Ganin hakan yasa ta runtse idanunta gam gam, Tana jin wata matsananciyar faɗuwar gaba na shigarta, yayinda linzamin dake juya akalar Zuciyarta yake ƙoƙarin bada gangar Jikinta zuwa garesa. Ƙwayar idanunsa maƙale akan dugwayen wuyanta, wanda yake maƙale da wata farar siririyar necklace mai red ɗin stone, Cak ta tsaya lokacin da bayanta ya hannu da bangon parlon, idanunta dake ɗan kawo ruwa ta buɗe tare da kallon jajayen laɓɓansa domin bata jin zata iya kallon cikin tsinin idanunsa, Tunda idanunta ya buɗe ya kuma fahimci cewa shine Ballowo ɗinta, Taji wani mugun nauyinsa ya shigeta, idanunsa suna haifar da mutuwar jikinta, ha wani kwarjini da yay mata a idanunta, saboda tsananin cikar haibarsa da kuma tarin Ilhama dake a gangar jikinsa. Bakinta na ɓari laɓɓanta na rawa yayinda haƙuranta suke haɗuwa dana juna suna bada wani sauti ƙass ƙasss!!! A cikin kunan Abu Maleek, Cikin wata raunatacciyar murya mai amsa kowa tace. "Bal.. Ballowo!!" Saukar Muryarta da kuma da ɗinta, haɗi da amonta suka taru waje guda suka haifar masa, Da wani irin kasalallan yanayi a jikinta, al'amarin daya haddasa rufewar idanunsa ba tare daya shirya hakan ba, Daƙiƙo, da seconni, haɗi da shuɗewar wasu mintunoni ya ɗauka idanunsa a rufe yana sauke wani irin numafashi.. Slowly kuma ya buɗe idanunsa wanda suka gama janyewa sosai, tare da yin ciki ya manna a saman wuyanta, kafin ya yi sama da kansa zuwa saman fuskarta, A hankali kuma ya sake kusantuwa gareta kafin ya miƙa duk hannayensa ya ɗura saman shoulder ɗinta. Ganin hakan ya sanya Julde cikin sauri tai ƙasa da idanunta tare da cure Jikinta waje guda bakin na rawa tace. "Ballowo..me...me zaka min??" Jajayan rikitattun idanunsa ya juya mata ba tare da yace komai ba, ya matsa kusa dashi, ganin yana shirin haɗa jikinsa da nata ne yasa ta ƙara mannewa da jikin bangon, tana sauke wasu masifaffun numfashi, as he coming closer and closer yasa ta ƙara narkewa Hawayen da suke maƙale da idanunta suka samu damar sakkowa. Siririn tsaki yaja daga can cikin zuciyarsa hakan yasa babu mai fahimtar abinda yay, Da ɗan rayuwar ƙarfi da Muryarta ta bar masa, ya ƙara matse shoulder ɗinta tare da jawota kusa dashi sosai, ya manne ƙirjinsa da nata, tare da yin ƙasa da hannunsa ya manna a saman ass ɗinta, kafin a hankali kuma ya riƙe hannunta tare da ɗura shi saman west ɗinsa, kana kuma ya tura sosai jikin gadon... Wani irin masifafan harbawa zuƙatansu sukayi, a cikin daƙiƙon da bazai huce ɗaukewar numafashi da dawo dashi ba, Lokaci guda haka kuma daƙiƙa guda suka lumshe idanunsa, kana a hankali kuma bugun zuciyoyin nasu yake yin wani irin sauya salo daga tafiya a hankali zuwa da sauri da sauri.. Gam ta riƙe west ɗinsa saboda rawar da jikinta yake mata, ƙasa yay da hannunsa dake bisa ass ɗinta tare da murzawa,da wani irin sauri taja numafshinta jin yana neman barin gangar Jikinta. Idanunsa akan wuyanta wanda yafi tafiya dashi, kafin a hankali ya haɗe hannayensa da suke bayanta ya kama igiyoyin rigar da suka kunce rigar tana ƙoƙarin zamewa daga Jikinta, gashi kallon farko da yay mata, yasan babu bra a jikinta dalilin daya sanya kenan yay very close to her domin ya gyaran mata rigar. Yana gama ɗaure igiyar rigar ya saki sauran Jelar, tare dayin ƙasa da kansa zuwa wuyanta, wani fitananan numfashi ya sauke lokacin da wani haɗaɗɗan ƙamshin turaran Al'ajabu daya ratsa dukkan kofofin hancinsa, a hankali ya furta "uhmsheyyyyyyhhhh!!!" Kafin ya manna softness lips ɗinsa a fatar wuyanta kana ya haɗe lips ɗin ji kake "Muuu'ahhh" ya saki wani sound mai kama da kiss sound. Sanyin laɓɓansa da kuma taushin sajansa ya sanya Julde ƙara riƙesa tare da buɗe bakinta dake rawa wanda ya hawaye ya gama jiƙasu tace. "Auchhhiiii, hyyyyyyyh Ballowo" Zare fuskarta yay tare da ɗan haɗe gira kana ya zare daga jikinsa, tare dasa hannu ya tallafo haɓarta, idanunta a runtse a hankali ya saketa. Cikin wata kasalalliyyar murya mai ɗauke da emotional sound yace. "Cowardddd!!" Ya faɗa a sanyaye tare fesar da iska daga cikin bakinsa. "Yasubuhanallah!!" Shine abinda Hawwa'u kawai ta iya faɗa kafin ta sulale a wajan ta zauna, saukar Muryarsa ba ƙaramin sauya mata akalar Zuciyarta tayi ba, Ajjiyar zuciya ta sauke tare da buɗe idanunta, Ga mamakin ta ko mai kama dashi babu, kamar walƙiya haka ya fice daga cikin Parlon.. Abu Maleek yana ɗan cije lips ya shige part ɗinsa, domin ya lura bata ma san cewa ya juye masa dukkan fresh milk ɗin a jikinsa bisa dole ya fara sutale kayan jikinsa tare dayin wulli dasu cikin datti clothes.. Bai fito daga cikin bedroom ɗinsa ba sai zhur prayer, yana dawowa kai tsaye Lambunsa ya shige, A hankali yaja jikinsa zuwa haɗaɗɗan kujerar ya zauna, Kana ya cikin nutsuwa ya zura fararan ƙafafuwansa cikin ruwan yana ɗan wasa dasu tare da yin playing vedio a Wayarsa. Mostin da yaji ya sanya ya ɗaga idanunsa, a hankali ya sauke wani lamintaccen numafashi, Saboda idanunsa daya sauka akan ta, mamakin abinda ya Kawo ta Lambunsa yake, Ba tare da yace komai ba ya gyara zama tare da ƙurawa bayanta idanu tamkarey samu tibi. Tsalle ta sakeyi saboda sam ta kasa ciro Fasadabir wanda yay mugun nuna ya kuma bata sha'awa, tsayawa tayi tare da kwaɓe fuska kana ta ƙara miƙa hannunta, tare da yin wani sabon tsalle, dai-dai lokacin data ciro Fasadabir ɗin ne kuma dai-dai lokacin da wata tsotsa ta sauka a saman wuyanta. "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un" ta faɗa da ƙarfi tare da yarda Fasadabir, Abu Maleek kallonta yay ganin yadda ta firgita sosai, sai yarfe hannunta take, A hankali kuma ta saki kuka ganin yadda tsotsar take yin sama gashin jikinta na Miƙewa, Kamar ance ta ɗaga kai ta kallesa nan take zuwa haɗa ido, da wani irin mugun sauri tayo kansa tana sakin ihu jin tsotsar ta shige mata cikin riga, Miƙewa yay tsaye tare da ajjiye wayoyinsa, gefe domin ya gama fahimtar abinda yake shirin aikatawa, Unexpected yaji ta faɗo masa kai, gaba ɗaya sukai baya tare a faɗawa cikin haɗaɗɗan ruwan dake Lambun mai kama da swwiming pool. "Cinnn dummmmm" Haka sautin faɗawarsa cikin ruwan ya bada, a gigice Julde ta ƙanƙamesa jikinsa jin tana ƙoƙarin zamewa, Abu Maleek cike da zallar mugunta ya zame ta daga jikinsa, ƙara ta saki tare dayin ƙasan ruwan. 10minutes left yaga ko motsin baiji ba, al'amarin daya sanya hankalinsa ya fara tashi kenan, kana ya ɗan nutsa cikin ruwan tare da buɗe baki yace. "Jidderh!!! Jidderh!!!" Shiru babu amsa, a gigice ya matsa can gefe yana mai ƙara faɗin. "Kuluuu!!! Nan..nahhhh Hawwa'u" Jin babu ko motsin ta ne, yasa ya nutsa cikin ruwa yana mai ɗauke Numfashinsa. Julde kam tana faɗa da mamakinta sai taji tana sarrafa igiyar ruwan, ba tare da sanin yaushe ne ta iya ruwan ba, har tayo sama, sai kuma tai ƙasa saboda wata ƙatuwar akwati data hanga cikin ruwan, Sululuuuuuu haka ta fara iyuu harta isa wajan akwatin, idanunta ta ƙurawa akwatin, hakanan taji jikinta yana ɓari idanunta sun shiga Kaɗawa, tuni ta manta da batun tsotsa domin ta daɗe da faɗuwa, dai-dai lokacin da numafshinta yake ɗaukewa ne kuma Abu Maleek ya isu wajan. Yana zuwa tana faɗawa jikinsa, ba komai ya sanyata suma ba sai dalilin shigowar wani baƙon al'amari cikin idanunta,dama ƙwaƙwalwarta baki ɗaya, ajjiyar zuciya Abu Maleek sauke a ransa yake faɗin. "I got her" Kama ya rungome mata sosai tare dayo sama da ita, A gefen ruwan ya kwantar da ita, yana mai ƙare wa jikinta kallo, musamman ƙirjinta daya wani manne da rigar hatta jan nipples ɗinta ana gani, ga wani jaa da laɓɓanta sukai, idanu ya tsorawa laɓɓanta, yana masu kallon how soft and sweet it will be.. Idanunsa ya ɗauke saboda jin akalar zuciyarsa na sauya ra'ayi daga tunanin da take, kafin a hankali ya miƙa hannunsa da niyyar danna ƙirjin, a gigice ta miƙe zaune tare da ƙoƙarin faɗawa ruwan, Cikin sauri ya riƙeta tare faɗin.. "Na..nahhhh Hawwa'u" Kuka ta sakar masa tare da ƙoƙarin kwace jikinta, ganin hakan ya sanya ya riƙe mata hannunta sosai tare da faɗin. "Meye?????" Ya faɗa a hankali idanunta da suka jaa ta tsorawa masa kafin tace. "Akwatin cikin ruwan nan nake so ka ɗauko min" Da wani irin kallon baki da hankali, wacce akwati domin shi sam bai lura da ita ba. Kuka ta saki tare da faɗin. "Ballowo dan Allah, dan soyayyyar ka mahaliccin ka, ka ɗauko min akwatin nan" Ta faɗa tana sakin kuka, ba tare da tace komai ba ya zame jikinsa tare da faɗawa cikin ruwan. Not too long ya fito ɗauke da ƙatuwar akwatin yana ɗan sauke numfashi, da sauri ta matsa jikinta na rawa, Shi dai bai mata komai ba, hannu tasa ga mamakinsa, sai kawai yaga ta buɗe akwatin.. Zaro ido Julde tayi, saboda arba da idanunta da sukai da wasu mugwayen kuɗi, da alama kaf kuɗin Alaafi sune a nan, banda tarin kwalakwalai da kuma lu'u lu'u masu yawan gaske. Tsananin mamaki ya hana Abu Maleek magana, Julde ce tace. "Ballowo ka sanya wannan kuɗin a cikin sashin mutane masu bauta a gidan nan, ko ma ina ne" Hadima Zubaida ce ta faɗo masa, da wannan tunanin ya jata zuwa sashinsa tare da kuɗin. Oumuu-Ayman ce zaune a parlon ta, waya maƙale ba kunanta da alama tai shiru ne tana sauraran mai mata maganar Kafin a hankali ta numfasa tace. "Tsananin tsaron dake cikin Alaafin ya tsananta a yanzu, saboda naɗin Sarautar da Za'ai gobe, Ina tunanin we're done for this" Mutumin da take waya dashi yana ya kalli tarin matan dake gabansa kafin yace. "Babu damuwa ki faɗi abinda kikeso duk abinda kike buƙata a haka zan aiwatar da shi, ba sai kinzo ba" Cike da farin ciki tace. "To Ngd" Sai kuma tai shiru tana tunani kafin tace. "Wannan aikin na jikin Aremo Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal na keso ka cire, gaba ɗaya domin lokacin dana ɗiba yayi, yana da kyau ya Fahimci wata sabuwar rayuwa soon a nan gaba" Ta faɗa tana kallon ƙofa, ji take a rayuwa kamar bata kyautawa Zakinta ba, Amma wannan itace kawai mafita ta kare rayuwa da mutuncin Abu Maleek, banda da abubuwan da za su faro Ubangiji kaɗai ya sani, Idan sun san farkon wani ba zasu san ƙarshen wani ba. Mutumin ne yace. "Babu damuwa, zan aikata hakan yanzu, amma yayi aure ne?da kikeso a cire wannan aikin mai wahala akan Aremo?" Lumshe idanu Oumuu-Ayman tayi, tana jin wata ƙwalla na taruwa a cikin idanunta kafin ta numfasa tace. "Yana da mata, bana da tabbacin yana sonta ko bai sonta, amma na aminta da zalla kuma tsaftacciyyar soyayyyar da Yarinyar ke masa, ina so samu very close da junansu, wanda hakan ba zai taɓa tabbata dole sai Abu Maleek ya samu cikakkiyar lafiya, ya zama cikakken namiji mai ishasshiyyar lafiya da kuma tarin kuzari na mazantakarsa, Hakan ne mafita da dawowar martaba da kuma kimar auransu, Bana da haufi akan one day Abu Maleek zai ƙauna ci matarsa, he's fall in love with his wife soon or later" Ta ƙare maganar cikin raunin Murya. Cikin fahimta mutumin yace. "Babu damuwa na daɗe da cire aikin a jikin Aremo Jalaluldeen, amma wani hanzari ba gudu ba" Jin haka yasa Oumuu-Ayman faɗin. "Ok mene?" Numfashi yaja yace. "Kin aikata babban kuskure, like kamar kin zalunci rayuwar Jalaluldeen, dole ki nemi tafiyarsa" Hawayen idanunta ne suka sakko zuwa saman fuskarta kafin kuma tace.. "Haka ne, kullum ina roƙon Allah ya fiya akan babban kuskuren dana ikata, zanwa Zaki bayani in sha Allah zai fahimta" Sallama sukai tana masa gadiya,kafin a hankali ta miƙe ta nufi cikin bedroom ɗinta, domin tasan duk inda Abu Maleek yake yana cikin sabon yanayin daya riskesa a yanzu. Yau Friday Gaba ɗaya suna zaune saman dinning area, kusan kowa ya halarci wajan, Abu Maleek ne da Julde kawai babu, Mai Babban ɗaki ce tace. "Yau yaran ba zasu fito bane?" Murmushi Oumuu-Ayman tayi kafin tace. "Zaki zai fito, bani da tabbacin fitowar Hawwa'u" Jinjina kai Mai Babban ɗaki tayi kafin tai magana Salimerh tace. "Haba Oumuu-Ayman, itama ya kamata ta fito ta zama family ai" Wani mugun kallo Queen Ayoola taiwa Salimerh wanda ya sanya ta sunkuyar da kanta ƙasa ba tare data ƙara magana ba, Adams kam sai addu'a yake Allah yasa Julde ta biyu Abu Maleek domin kwana biyu ya azabtu da rashin ganinta, Aremo Sharefddeen kam daman bai fiya magana ba, yanzu ba yana zaune yana danna Wayarsa, Shakiru fuska a sake baza ka taɓa fahimtar halin da take ciki ba, Kallo guda zakaiwa Bola ka Fahimci tashin hankalin da take ciki. A can ɓangaren su Abu Maleek kam, tsaye yake gaban mirror yana kallon kansa, Dawowar sa kenan daga masjid, Yana sanye cikin wani haɗaɗɗan shadda shampoo, anyi masa ɗinkin jamper da wandon, rigar half body ce hannun rigar ma short ne, Sai wata zanna bukar half ya ƙarama, samanta da wata ƴar tuluwa ta gashi, ta ɗan karye kaɗan ta sakko zuwa gefen fuskarshi, kasancewar shaddar Black ce hular kuma kuma red ya wani expensive so Allahamdulillah! Farar fatarsa sai ƙyalli take, a hankali ya fito yana ƙara zama Rolex ɗinsa na IWC Schaffhausen, ga wani ƙamshin fitananan turare da yake tashi a cikinsa. A hankali ya shigo cikin cikin Sa'a yana ɗaga idanunsa ya sauke a kanta, Saurin Lumshe idanunsa yay he never see a beautiful lady like her, in all his life, idanunsa a buɗe a hankali a wani mugun haukace kuma yaja wani ingantaccen numfashi yana matse finannnun idanunsa wanda lokaci guda suka fara juye masa, Wasu sabbin taurarrin hot fellings ne suka kunnu masa cikin tsakiyar kansa, tun kallon farko da yay mata yaji wasu lamintattun sinadirai sun fara kawo masa ziraya zuwa ga sassan jikinsa,jiri ke neman kwasar shi dalilin samun kansa cikin yanayin kasala da yay, cikin sauri ya tattaro raguwar ƙarfinsa ya kame kansa waje guda yana fitar da wani sexual urge sounds. Wani irin harbawa zuciyarsa ta farayi da sauri da sauri, dukkan zafin daya keji a hankali ya juye ya rikiɗe zuwa yanayin sanyi, dalilin buɗewar kofofin gashin da suke kwance a fatarsa, Ƙara buɗe idanuna yay akan yana cikin wani haɗaɗɗiyar farin lace da Oumuu-Ayman ta bata, lace ɗin yana da wasu red and black ɗin flowers anyi mata ɗinkin fitted gown, wacce tai kamata sosai, haɗaɗɗan hips ɗinta na coca cola ya bayyana, musamman daya kasance cikinta flat ne, saman rigar kuma anyi mata up shoulder, da wani net gaba ɗaya fararan fatar brest ɗinta ana gani kasancewar babu bra a jikinta. Tun fitowar sa, ƙamshin turarensa ya gama bayyana zuwansa, a hankali ta sunkuyar da kanta ƙasa ta shiga wasa da yatsun hannunta, itama idar da salla ɗinta kenan, Ganin kallon da yake mata ne ya sata faɗin. "Ballowo!..." Sai kuma tai shiru domin bata dan mene za tace masa ba, ganin yadda bakinta ke motsawa ne ya sanya, Ya sauke wani lamintaccen numafashi kafin a hankali yaja jikinsa ya zauna a hankali kuma cike da izza yace. "Go and carry your Vail" Idanunta da suke cikin glass ta ɗago tare da sauke su akansa, cikin Sa'a idanunta ya faɗa cikin nasa da sauri ta ɗauke idanunta saboda wasu gibiyo da kuma tsagwaron hutar masifa da suke idanunsa, a hankali cikin lallausan Muryarta tace. "Me..me kace??" Lumshe idanunsa yay tare da ɗaukan ƙafarta guda ya ɗura saman senter table, kafin yay magana yaji ana faɗin. "Mai girma Aremo ga Hadima Zubaida ta ƙarasu ta nemi isu daga wajanka" Zuciyar Abu Maleek da Julde ne suka buga lokacin guda, sanadiyyar ambaton sunan Hadima Zubaida, gaba ɗaya suka ɗauki wani irin tsoro da tarin fargaba musamman Julde, juyawa Abu Maleek yay ya kalleta kafin ya zare mata idanunsa yace. "Your Hijab, kurwata kurrrr kika wani tsare ni da Mayun idanunki" Da sauri ta juya ta bar masa wajan, dai-dai lokacin da Hadima Zubaida take zuwa, Shigowar ta kuma yay dai-dai da tsayuwar numafshinta na wasu daƙiƙo, Yayinda Zuciyarta ta shiga harbawa da tsananin ƙarfi, zubewa tayi gaban Abu Maleek da ɗan sauri ya girgiza mata kansa tare da nuna mata kujera, kaita girgiza tace. "Ba zan iya ba, ya shugaba hakan rashin biyayya ce wa kai na saba da hakan dan haka kada ka damu" A hankali shima ya janye ƙafarsa tare da zabewa ya zube a gabanta, abinda ko Oumuu-Ayman bai taɓa yiwa ba, Cikin taushin Murya da nutsuwa da kuma zallar ƙauna ya shiga yiwa Hadima Zubaida magana a hankali, wacce ita kawai take saurare. Rugar Mahinjo Arɗo ya fito daga cikin Bukkar sa, tare da nufar wani sansani da aka kafa wanda baƙin da yay suka zauna, Cikin sauri yake tafiya har ya isa cikin bukkar, mutane guda biyu ne ko wanansu ya rufe fuskarsa, hatta Arɗo bai san su wanene ba, Gefensu kuma wasu manyan guns ne tare da wasu makamai da kuma tarin bullets, Zama ARƊO yay yace. "Ur wlcm sir" Murmushi mutumin yay kafin yace. "Ina Arɗo yaji turanci haka, kana fulanin usul masu yawan jeji?" Murmushi shima Arɗo yay kafin yace. "Long story, na maka al'ƙawarin soon or later zan baka labari" Jinina kai mutumin yay kafin yace. "Tsuntsu biyu muke son jefa da Dutse guda, wanda zakuyi Kidnapping ɗinsa, bawai kuɗi fansa za'a nema ba, a'a wani muke buƙata yazo daban domin dalilin hakan mu kuma zamu samu abinda muke buƙata" Cikin fahimta Arɗo yace. "To....tohh babu matsala, wallai shi ko akkashe shi akace muyi muna iyawa mu murɗe kan mu tsige wallai, idan har za'a Bamu kuɗi" Murmushi mutumin yay, za su yi amfani da Fulanin da basu da masiya na akan komai na illar Kidnapping, za su yi amfani da rashin Iliminsu, da kuma son kuɗin da fulanin suke dashi, wannan dalili ya sanya akewa Fulanin kallo ma cuta, kuma masu mugun hali, Tabbas a zahiri babu mutane masu cutar da ɗan Adam kamar Fulani, Amma a baɗini suma yaran wasu ne, domin basu suka haɗa ɓarnan ba wasu manya sune jigogin faruwar komai, yayinda suma ake haɗuwa dasu aci zarafin Fulani. Arɗo ne yace. "To ina za mu ga wanda zamu ɗauka? Yaushe zamu ɗauka ɗin?" Shiru mutumin yay kafin yace. "Zuwa yanzu muma bamu da tabbacin inda wanda muke son a ɗauke yake, haka bamu sani ba macace ko namiji, dole sai munyi waya da hajia amma ku zama cikin shiri, mu zamu tafi Bangladesh gobe ga wannan" Ya faɗa yana turawa Arɗo wata jakar kuɗi mai mugun yawa, kafin suyi sallama. Saturday Tsananin tsaron da akaiwa Alaafi abin har tsoro yake bawa wasu, Tsaro ne mai tsananin gaske, dukkan wanda ga gani kuma yasan cewa Tabbas akwai wani babban abinda yake faruwa a cikin Alaafin ɗin, musamman yadda wani algaita sound dake tashi a hankali, ga tarin manyan jama'a da suka cika a ESO (Fada) ta ko ina Jami'in tsaro ne da kuma fadawa da suke ɗauke da zabga zabgan bulale. A can cikin ESO Otun ne ya miƙe tsaye tare da fita, ne Murmushi kawai Olori Eso (Sarkin fada) yay yana fita ya nemi ca nesa dashi tare da ɗaukan waya kira wata number babu jimawa aka ɗaga cikin tashin hankali Otun yace. "An samu cikakken bayani akan da da yiyuwar Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal ya zama Oba of Kanzaf, wannan sauyin yazo mana a ba zata Tabbas an shammace mu, ban taɓa kawowa cewa bani zan maye gurbin King Tunde Muhammad Jalal, Gaba ɗaya kings ɗin da muke dasu a nan arewa sun bayyana a fada, al'amarin da ni kaina ban san da zuwan su ba, Tabbas wannan tsofaffi biyun da kuma Sarkin fada sune munafukai hadda Omo oba (Gimbiya Salimerh) domin duk abinda ya shafi Abu Maleek ta san dashi" Wani mummu nan faɗuwar gaba ya samu wanda ake faɗawa maganar kafin na wayar yay magana Otun yace. "Mafita ɗaya ce a yanzu ta rage mana, wacce zata sanya A bani wannan kujerar a hana Abu Maleek hawa" Da sauri wanda Yake wayar yace "mecece?" Juyawa Otun yay kafin yace. "Idan har muna son burikan mu ya tabbata, to dole a yanzu ba sai gobe mu samu mu..... ABU is not free 08119237616 *🔥🔥 FITATTU HUƊU🔥🔥* _Zangon farko 2022_ _Allahamdulillah kuna ina💃🏽! Nace kuna ina?? Masoya wa ƴan nan shahararrun Marubutan wanda ake masu take da *(TAURARI MASU HANNUN LU'U LU'U)*_ _Uhm kada na cika ku da magana, nasan kun matsu kuji wannan taurarin kuma Jaruman wannan shekarar ta 2022 wanda suka wasa alƙalaman su domin farantawa masoyan su rai_ _Munyi duba da halin rayuwa na rashi da ake fama dashi, wannan dalilin ya sanya muka haɗe kanmu tare da Alƙalamanmu, waje guda, wajan ganin mun sauƙaƙa kuɗin da zaku sayi wannan FITATTU HUƊUN da zasu zama Abun ƙwatance a gareku, muje zuwa💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽._ *AUTAR MANYA* _fitacciya ƴar zamani wacce ta nishaɗan tar daku a littafin ta mai suna *AURAN BARE* a yanzu ta shirya tsaf domin bawa masoyanta farin ciki a cikin littafin ta mai taken 💃🏽💃🏽🔥 *BAƘAR FATA* kuna jin sunan kun san na musamman ne kada ku bari ayi babu ku_ *RAHMA REAL LADINGO* _Marubuciyar *RUWAIDA* ba sai na tsaya baku labarin Wacece ita ba, sunanta kaɗai zai sanya ku san cewa tayi fice a duniyar marubuta yanar gizo yanzu ta shirya tsaf domin kawo maku Nagartaccen littafin ta mai suna *DATTIJON ARZIƘI* 💃🏽🔥 Uhm Kuna jin sunan kun san daban yake_ *NIMCYLUV SARAUTA* _matashiyar marubuciyar wacce alƙaminta yake kan ci, wacce ta faɗa kar daku a littafin ta mai taken *MOON* *AURAN FANSA* yanzu ma ta shirya tsaf a cikin littafinta mai taken *TSINTACCIYA* 💃🏽🔥 Kuna jin sunan ba sai an tsaya magana ba_ *MSS FLOWER BATOOL* _Ƙasaitacciyar marubuciyar nan wacce littattafan ta suka karaɗe nahiyar makaranta littattafan Hausa, wacce ta wa'azantar daku a *ƳAR SO* yanzu ma ta shirya ta gyara Alkalamin ta, ta ciro maku littafinta mai suna 💃🏽💃🏽 *SULTAN* Uhm sunan kaɗai zai sanya kusan akwai????????_ _Zaku iya fara payment a yanzu haka domin samun damar zama mace ta farko wacce ta siyi wannan littafan, nasan a kullum masoyan mu a shirye kuke da ganin labaranmu, nasan ba zaku bamu kunya ba, zaku iya biyan naku ta hanyar👇🏾_ *GUDA ƊAYA 300* *GUDA BIYU 500* *GUDA UKU 600* *GUDA HUƊU 800* ACCT NO: 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 0814 210 5218 MASU TURA KATI KUMA SU TURA TA NAN👇🏾 0816 788 8934 GA MUTANAN NIGER KUMA SUYI MAGANA TA NAN👇🏾 +227 96 51 58 05 💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽Mun shirya tsaf domin sanya zuƙatan masoyan mu farin ciki, Muna fatan zaku fara bibiyar FITATTU HUƊU tun a ZAGON FARKO👏🏻😍. Dan Allah share fisabilillahi Habibaties👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻. FITATTU HUƊU ✍🏾 *Team fittattu huɗu*🥰 *_67-68_* Hallaka Abu Maleek har lahira wannan dalilin zai tabbatar da zamana Oba of Kanzaf, idan ba haka ba haka mukai babu, babu ta yadda zamu iya samun damar mallakar abinda yake ranmu" Cike da gamsuwa wanda yake sauraran abinda Otun yake faɗa. Ba tare kuma da wani abu ba Otun ya ƙara cewa. "No! Kamar komai a hannuna Ni zan komai, kuma Tabbas a yau sai Al'ummar Alaafi da Kanzaf baki ɗaya sun shaida mutuwar Abu Maleek, I'll get you back" Ya faɗa yana zare wayar a kunansa tare da juyawa yabi wata hanyar daban. A can cikin flat ɗin Abu Maleek kowa zaune Julde take cikin wata haɗaɗɗiyar abaya mai bala'in kyau, Gaba ɗaya jikin abayar Stones ne, sai gashin kanta daya kwanto har gaban goshinta, kamar na jarirai sai sheƙi suke, Laɓɓanta sun sha lipstick pink masu kyau, yay wani fresh. Wayar Oumuu-Ayman ce a hannunta tana yin game a hankali kuma time to time take ɗaga Idanunta tare da saukewa akan ƙofar part ɗin Abu Maleek, Sanyayan idanunta ta janye tare da mayar dasu saman wayar, A hankali kuma ta sake ɗaga kanta jin an turo ƙofar parlon an shigo, Murmushi tayi ganin Oumuu-Ayman riƙe da basket ɗin abinci, A hankali Julde tai ƙasa da kanta tare da faɗin. "Barka da yammaci Oumuu-Ayman" Murmushi Oumuu-Ayman tayi kafin ta ajjiye Basket ɗin tace. "Yawwa Daughter ya game?" Murmushi Julde tayi tana faɗin. "Oumuu na iya yanzu ai" Jinjina kai Oumuu-Ayman tayi kafin tace. "Ok! Maza jeki kaiwa Ballowo ɗinki lunch kizo" Miƙewa Julde tayi a hankali tana gyara zaman rigar jikinta kasancewar hannun rigar a tsage yake har zuwa shoulder ɗinta, har ta tafi sai kuma Oumuu-Ayman tace. "Come here Hawwa'u zonan" Ta faɗa a sanyaye tana ɗan jan numafashi, haka nan Julde taji gabanta ya faɗi, a sanyaye ta dawo ta zauna tare da kallon Oumuu-Ayman ba tare da tace komai ba. Murmushi Oumuu-Ayman tayi a hankali ta matsa kusa da Julde, tare da sanya hannunta ta riƙe na Julde sosai a hankali kuma cikin sanyi murya mai ɗauke da tarin alhini da kuma nauyi tace. "Don't scared Hawwa'u, kawai ma zaɓi nai maki wannan maganar a dai-dai wannan lokaci, domin kina gab da ɗaukan dukkan wasu nauyi na Abu Maleek, Na zaɓi na faɗa maki wannan maganar tun kafin Zaki ya zaba Oba, domin ina da tabbacin zaki iya kula da dukkan ihu da kuma surutun da zai yi ina da tabbacin hakan Tabbas" Shiru tayi tana sauke numfashi a hankali kuma taja ajjiyar zuciya kafin ya ɗura da faɗin. "Kin san a rayuwa Mutum baya da iya zaɓawa kansa yadda zai kasance,ko kuma ya zaɓawa kansa kalar Rayuwar daya keson yi a wannan duniyar, Abinda duk Ubangiji ya zana a littafin rayuwarka shine zai kasance dakai, haka nan duk tarin ƙaddarar da zata samu mutum Ubangiji ya daɗe da rubuta hakan allon da baya goge rubutu, Ubangiji ya rubuta hakan jikin Lauhil Mahfouz! Kenan duk yadda rayuwa tai damu ko kuma wani yay damu daman Allah yasan da hakan domin ƙaddararran abu ne, mutum bai isa ya sanya ka kasance a haka ba, sai dai ya zama sanadi..," Shiru tayi Saboda wani irin zafaffan hawaye da yake shirin sauka daga cikin ƙwayar idanunta, Da sauri kuma ta mayar da Hawayen ganin yadda Julde ta fara gigicewa duk da cewa ba komai take fahimta a zantukan na Oumuu-Ayman ba, Cikin ƙarfin hali da kuma juriya Oumuu-Ayman tace. "Nasan ko bayan babu ni zaki iya riƙe min Zaki, nasan ko bana kusa daku zaki iya da dukkan abinda zai je ya dawo na Abu Maleek, Hawwa'u Abu Maleek is your husband, i mean Abu Maleek mijinki ne" Da wani mugun sauri Julde ta ɗaga jajayen idanunta jikinta na wani irin rawa da mazarin gaske, Tamkar wacce aka sanya cikin ruwan ƙanƙara, Yayinda wani ruwan hawaye mai tarin sanyi ya biyu idanunta ya sauka akan fuskarta, kafin kuma wani Hawayen mai zafi ya biyo Hawayen farin ciki, a wannan karan Hawayen tausayin kanta dana Abu Maleek ɗin ne ya shiga zuba a idanunta, Yaya za'ai ya zauna da mutumin da baya sonta??? Wanne kalar zama zatai dashi?? Matsayin miji ko kuma her Helper as she called him Ballowo??? Oumuu ce tai Murmushi tace. "Calm down Hawwa'u, i knew tun zuwanku kina son Ballowo ɗinki haka ne?" Abubuwa biyu ne, suka taro suka haɗewa Julde a wannan karan, ga wani kunya irinta Fulani, ga kuma mugun so da ƙaunar Ballowo ɗinta dake maƙale a ƙasan Zuciyarta, sunkuyar da kanta ƙasa tayi domin bata jin sam zata iya amsa tamyar da Oumuu tayi mata, Dan haka sai ta shiga wasa da yatsun hannunta, hawaye wani na kurar wani sharrr sharrrr!!! Ganin yadda tai shiru yasa Oumuu-Ayman faɗin.. "I understood! Hawwa'u mata da yawa suna faɗa akan namijin da bai kama ƙafar zaki na ba, bare kuma ke da kika samu kamar Abu Maleek, babu soyayyyar kowa a zucyarsa sai ta iyayensa, da kuma ƴan uwa, a yanzu kike da damar samun zuciyar Jalaluldeen, domin yanzu a namijinsa yake, Hawwa'u ba komai yasa nake faɗa maki haka ba, saboda zan bar maki dukkan nauyin Abu Maleek i zuwa wajanki, Hawwa'u na bar maki amanar Abu Maleek duniya da lahira, farin cikinsa kece, kece rufin asiri a garesa, kece kwanciyar hankalin Abu Maleek, namiji yana zama jigo da kuma garkuwa ga matarsa, amma a yanzu ke zaki zama jigon Abu Maleek, je zaki zama bangon da zai jingina yaji daɗi, Na bar maki amanar Abu Maleek.....," Da sauri Julde ta miƙe tsaye tare da suna girgiza kai, hawaye na zarya daga idanunta, cikin kuka tace. "Mene yasa? Ina zaki da zaki bar min Amanar Ballowo, tare na ganku dan haka Oumuu kece zaki ci gaba da kula dashi kece zaki ci gaba da bashi abinci, kula da lafiyarsa, dan Allah kada ki ɗura min abinda bazan iya dashi ba Oumuu-Ayman!" Ta faɗa tana sakin wani irin kuka mai tsuma zuciya jikinta duk rawa yake. Miƙewa Oumuu-Ayman tayi tare da zuwa inda Julde take tsaye tace. "Bana nufin zabi wajan, kin san a yau za'a nadau Abu Maleek Oba of Kanzaf, bana sa ikon ko kuma damar da zanna zuwa garesa, bana da wannan ikon, ni ba kowa bace face ƙwarƙwarar sarki, bana da wani power bana da freedom nayin abinda na keso, tun tuni a gina mana namu gidan can bayan Masarauta wanda zamu koma, balle ni da ban haihu da sarki ba, wannan dalilin ya sanya nace maki ki kula da Abu Maleek, na baki amanar zaki na, Ubangiji zai kula da rayuwarsa kenan zaki kula dashi, kada ki taɓa nisa dashi, kada ki bari yay maki nisa Hawwa'u, mace ta gari ita zata zama farin ciki ga rayuwar mijinta, Abu Maleek namiji mai ƙarfin gaske da kuma ishasshiyyar lafiya, ba komai na sani a kansa ba, saboda dukkan maƙiyan sa basu bada wata dama da za'a iya gane abubuwan da sukai masa na cutarwa ba..." Shiru tayi lokacin da hawaye ya gama wanke mata fuska kafin tace. "Abu ɗaya na sani game da Abu Maleek, Yana da tarin baiwa, ma'ana shi mutum ne mai yawan buƙatar mace, bani da tabbacin yana neman mata banza,kai bazai taɓa aikata hakan ba, domin tuntuni na ɗauki matakin hakan, amma mummunar ƙaddarar data faɗa masa, ya sanya ya zama lusari ya zama kamar mata maza, amma a yanzu mijinki lafiyayye ne, kada ki bata ƙofar da wata mace zata raɓesa, domin bazai iya controlling kansa ba, even his wife Bola, a yanzu bake kaɗai ce matarsa ba, akwai wata kafin ke, hatta ita ban yarda ki bata wata ƙofa da zasu kasance ita dashi ba, domin duk tarin ƙiyayyar da yake mata bashi da shamaki akan mace, Ba lallai ki gane how hot he's ba, amma soon zaki fahimta, duk abinda ya nema wajanki ki masa mubaya'a, ki basa nayi imanin Abu Maleek bazai taɓa cutar dake ba, balle a yanzu daya zamana dukkan weakness ɗinsa kece!!" A hankali Oumuu-Ayman ta zame ƙasa wajan ƙafafuwan Julde tare da ɗura hannayenta a saman ƙafarta, Subuhanallah, wani kuka Oumuu-Ayman ta sanya, kukan da ko a mutuwar Late King Tunde Muhammad Jalal ba tai kamarsa ba, cikin Muryar kuka tace... "Na roƙeki da girman Allah, tare da sunayensa guda 99 ki kula da rayuwar Abu Maleek, ki kula da rayuwar Jalaluldeen, ki ta yashi mulkan jama'ar Kanzaf, bai san komai na sarauta ba, Amma babu mutum mafi dacewa da wannan kujerar sai Mijinki Jalaluldeen, an shiga tsakaninsa da ɗan uwansa Adams, an ɗauke masa mahaifiyarsa Queen Roomana, Kakarsa bata da wadatacciyar lafiya wacce zata kula dashi, mutum guda nake da tabbacin a ƴan sarauta yake son Abu Maleek, itace Salimerh, itama mahaifiyarta bata son abinda take, su waye magautan mijinki?? No one's know! Lokaci kawai muke jira wanda zai bayyana komai, Yawwa sai Hadima Zubaida, everything you need just go to her, kije gare ta" Da sauri Julde ta faɗa jikin Oumuu tare da sakin Kuka, tace. "Oumuu, na amshi Amanarki da hannu bibbiyu, Ubangiji ya tayani riƙo Allah ya kula da lamarin mu, ina son Ballowo bazan bari komai ya cutar dashi ba, da ace wani abu ya zamesa Gwamma ya saman" Ta faɗa tana sakin kuka. Murmushi Oumuu-Ayman tayi kafin tace. "A'a daga ke harshi babu wanda zan so wani abu ya samesa, kece Abu Maleek, Abu Maleek shine Julde kun zama hatta da jini, kun zama Laylerh da majnoon, kun zama ROMOE DA JUILET, ƙarfin shaƙuwa da kuma soyayyarku ya zarta na su, sai dai a haɗaku da TAITAINIK, love your husband you'll be surprised irin mugun mugun soyayyar da Abu Maleek zai maki wata rana, thank you so much dear Daughter, happy married life💔" Oumuu-Ayman ta faɗa tana goge hawayen da suke shirin sauka daga kan fuskarta, kafin a hankali ta miƙar da Julde tsaye itama ta miƙe, kafin tace. "I'm going now, akwai kaya a wata kit na ajjiye maki, akwai number Nazeefa sabo nashe, komai na shawarar aure kikeso just contact to her, akwai number Zuwairiyyah gere she's Educated zata maki komai bata da problem kinji ko, maza jeki kai masa lunch nasan baici komai ba, ki daina tsoron mijinki no matter what he did to you, Stay blessing my dear, i think ba sai na nema zaki komai ba, kice kawai zuciyar Oumuu-Ayman na cike da soyayyar Zakinta Our professional footballer" Tana faɗin haka tai waje, tana sakin kuka domin tasan dole a yau zata koma sashin da aka tana da domin ƙwarƙwarorin sarki! Zubewa Julde tayi a wajan tana sakin wata lafiyayyiyar ajjiyar zuciya, ko kuka a wannan karan ta kasa, Oumuu ta tafi ta barta da nauyi mai girman domin juya Abu Maleek a wajan ta abune mai matuƙar nauyi.. A hankali ta miƙe tsaye tana goge fuskarta kafin a sanyaye ta ɗauki Basket ɗin ta nufi part ɗinsa, tana sauke numfashi da ƙyar. Abu Maleek kam yana zaune a kan kujera yana danna system ɗinsa, shi kansa bazai iya cewa ga abinda yake ba, Danna keyboard ɗin kawai yake cikin zafin nama da kuma zafin zuciya, daga jiya zuwa yau abinda ya keji yana neman zautar dashi da kuma ɗauke Numfashinsa, daga gangar jikinsa, wani irin ɗimataccen abu ya keji yana masa yawo a saman mararsa zuwa saman Jalal ɗinsa, ga wani harbawa ita da kaɗai da take tana dripping, rabon da yaji haka tun yana ɗan 15yrs a duniya, sai kuma jiya abun ya taso masa babu zato balle tsammani, Wani irine masifaffan ciwo ya keji a ƙasan cibiyar yana jin yadda mararsa tai wani bala'in kumbura, al'amari da yafi kama dana mai buƙatar mace, da alama dukkan spam ɗin da suka danƙara suka kwanta masa a mara tsayin shekaru wajan 15 sune suke shirin galabaitar da rayuwarsa. Iska mai zafi ya fesar daga cikin bakinsa, kafin a hankali ya miƙe tsaye yana haɗa hanya ya isa wajan fridge power horse ya ɗauka mai sanyi tare da ice. Gently ya zauna yana da ɗaga boxer ɗinsa ya ɗura ice ɗin, wata ƙaƙƙarfar ajjiyar zuciya ya zaune, yana jin wani sanyi na ratsa masa marar yana bin dukkan jijiyoyin jikinsa, Lumshe idanunsa yay lokacin daya manna power horse diny a bakinsa, Kafin ya buɗe idanunsa kaɗan jin sauyin bugawar zuciyarsa, hakan ya tabbatar masa da ko Wacece shiyasa baiyi gigin juyawa ba, domin bai shirya kashe kansa a yanzu ba. A hankali Julde ta ƙarasa shiga cikin bedroom ɗin, domin ta ɗauka zata samesa a ƙaramin parlonsa, Cikin siririyar muryar da kuka yaci ƙarfinta, ta ƙarasa shigowa tare zubewa wajan ƙafafuwansa ta shiga haɗa masa lunch ɗin. Tun Sallamarta ya fahimci something is feshin, Amo da daƙushewar Muryarta ya fallasa asirin da Zuciyarta ke son ɓoyewa a garesa, A hankali ya sauke idanunsa a wuyanta Derect kuma kallonsa ya sauka saman brest ɗinta, wanda har jajayen nipples ɗinta yake iya ganuwa, Yarrr yarr haka yaji wani fitananun abu nayi masa yawo, Kafun yaji zilllll wani abu yay zilllo a cikin marasa, a hankali ya fidda wani sexual and emotional sound Wanda ya sanya Julde ɗago idanunta, cikin Sa'a suka haɗa idanu, kallon meya sameki yake mata har kikai kuka? Yayinda itama take masa kallon mene ya faru yake wannan abun? A hankali kuma sauyin kallon ya sauya akala, ya tafi dasu zuwa wani waje nada ban, yayinda yake mata kallon buƙatuwar miji zuwa ga matarsa, itama take masa kallon amanarta, to amanar wa za'a riƙe kenan? Shima amana take take a wajansa, like Jon wuro Sayed! Kallon cikin idanunta yana sanyawa yaji mugun abu mai kama da nutsuwa yana saukar masa, balle kuma ace yana jikinta just ɗumin Jikinta ba wani abu ba. "Auchhhiiii hyyyyyyyh!! Oumuu" Ya furta lokacin da Julde ta zame idanunta daga nasa, a lokacin kuma yaji J ɗinsa tai wani mugun harba masa, a hankali ya mirgina gefe yana danne Jalaluldeen ɗinsa, tare da kifa kansa a armchair ɗin da yake kai. A hankali ta gama haɗa masa Fried plantains and yam egg stew, sai wani dambun cus cus Wanda yasha kayan lambu da zallar hatta sai ƙamshi yake, Spoon ta ɗauka ta sanya saman plate kafin a hankali tace. "Ballowo..." Ta kira sunan nasa a sanyaye cikin raunin Murya, tare kuma da narkewa alamar Zallar shagwaɓa. Ya Salam! Ji yay Muryarta ta ƙara zautar da shi tare da ƙara masa wutar azabar da ya keji a jikinsa, ƙasa magana yay sai wani kurnani da yake. Ganin haka yasa ta ɗan tsorata sosai, a hankali ta matsa inda yake tare da miƙa hannunta ta ɗura bisa gefen fuskarsa. "Uhmmmsheyyyyhh" Shine kalar numafashi daya sauke tare da ƙara matse jikinsa waje guda. Ba tare da sanin halin daya ke ciki ba, ya ƙara manna tafin hannunta a fuskarsa tare da buɗe baki tace. "Ballowo.." Shiru yay mata duk da cewa yaji muryarta, ganin yadda yay shiru jikinsa na rawa ne ya sanya muryarta ya fara rawa hawaye na shirin zubu mata tace. "Ba... Ballowo!! Baka da lafiya ne???? Ciwo kake" Da wani sauri ya tashi zaune tare da sanya hannunsa ya ɗaga ta tsam tare da ɗurata bisa cinyarsa, cikin rawar murya yace. "Shiiiitte Na... nahhhh Hawwa'u I'm okay!!" Ya faɗa tare da Unzipping rigar ya sanyata ciki kana yay covering ɗinta da dukkan hannayensa ya rufe ta ruff a jikinsa. Hadima Zubaida ce zaune da Khaleluddeen ta matsa tsoro tana kallonsa, kafin wasu hawaye ya sakko mata, a hankali kuma take hango zallar da kuma tarin kamannin Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal a fuskar Khaleluddeen, gefe guda kuma haiba da nutsuwar Tunde Muhammad Jalal ce a jikin Khaleluddeen, ajjiyar zuciya ta sauke tare da ƙurawa zanan dake ƙirjin Khaleluddeen idanu, kafin cikin sanyi tace. "Komai ya kusa zama ƙarshe, na kusa haɗaka da ɗan uwanka Jalaluldeen..." A cikin Eso dukkan Aremos ne zaune, a cikin fadar, tare da wasu manyan Amintattun Fada, Otun, Agba Akin, Junaid, Shakiru, Sharefddeen, Adams duk suna zaune, Abu Maleek kam yana zaune a takure shi sam bai ga haɗinsa da zuwa wajan nan ba, duk wanda za'a sa bashi da matsala da hakan, domin ya san har abada shi bazai taɓa zama akan wannan kujerar mai tarin hatsari ba, shi so yake yaje wajan Oumuu-Ayman ma akan maganarsa ta zuwa Russia. Sarkin Fada ne yay gyaran murya tare da faɗin. "Kamar yadda kuka sani, yau kuma a Yanzu za'a zanemi jagora wanda zai maye gurbin da muka rasa, duk da cewa na riga an zaɓi ko kuma tun King Tunde yana raye ya zaɓi wanda zai mulki wannan kujerar amma naɗin a yanzu shi ne zai tabbatar da mutum, dan haka muna buƙatar nutsuwar mutane" Gaba ɗaya Aremos gyara zama suka kowa yana jiran yaji an kira sunansa musamman Shakiru, a hankali Abu Maleek ya taɓe bakinsa tare da miƙewa tsaye ya nufi fita, domin shi gaba ɗaya he's not interested baya so, wanann ihun ma neman gigitasa yake, yana ƙoƙarin fita yaji ance. "Ba kowa ne zai maye gurbin da muka rasa baz face Aremo Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal Abu Maleek, shine wanda late King Tunde Muhammad Jalal ya bada wasiyar a naɗa shi" A gigice Abu Maleek ya juya tare da nuna kansa yama kasa magana saboda tsananin mamakin, Aremos afirgice suke kallon Abu Maleek, yayinda Otun ya kewa Abu Maleek kallon ya haka? Ya baka mutu ba? Ina tsarin da mukai. Sarkin fada ne ya ƙara cewa. "Abu Maleek ƙarasu daga ciki" Jikinsa ya ɗauki rawa yace "me?? Goodness, to banga ɗan abu ga kasa...." Kafin ya ƙarasa yaji anyi saurin nufe masa baki, da sauri ya Juya Mai Babban ɗaki ce, ganinta yasa yace. "Granny kinji mai yace?? Tell him ban so, Meye sunanta ne? Ahhha mulki or sarauta what ever u called it is doesn't matter for me, ba na so ko akwai wanda yaji nasa ina so???? To naga ɗan kaza kaza daya isa..." Da sauri Mai Babban ɗaki tace. "Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal jeka zauna" A hargitse shima ya juya yace. "I can't go anywhere Granny, bana so ba zani ba, banga wanda zai min dole ba, kuma idan an isa.." Tsitt yay saboda haɗa ido da sukai da Julde tana tsaye ta harɗe hannayenta a ƙirjinta, ƙuri yay mata da ido kafin ya juya ya kalli Salimerh wacce take kusa da Mai Babban kana ya kalli Mai Babban ɗaki kallon irin mai yasa kukai min haka??? Saboda kun san itace weakness ɗina?? Da sauri ya ƙarasa wajan Julde yace. "Look! Jidderhh kada ki sanya kanki a wannan, I'm scared kada kice min dole sai nayi" Ya faɗa yana kama hannunta tare da faɗin "let's go" Hannunta dake cikin nasa ta matse kaɗan kafin a hankali ta juya akalar tafiyarsu zuwa cikin fada, girgiza mata kai ya fara irin baki son bala'in da yake kan wannan kujerar ba, kallonsa tayi tare da matsawa kusa dashi very close to him cikin tattausan Murya, wani irin dadɗan lafazi da kuma farsaba na iya balagar zance tace. "Kada kai domin kan ka, kada kayi domin ni, kayi saboda Allah, kayi saboda farin cikin Daddy, kayi saboda al'umar gari" Ta faɗa tana riƙe hannunsa kwaɓe mata fuska yay idanunsa sunyi jajirrr a hankali yace. "I don't like it Na.. nahhhh ban so" Kai ta ɗaga masa kafin ta zaunar da shi akan makekiyyar kujerar ta alfarma, kana ta rankwafa dai-dai fuskarsa saitin kunansa tace. "Idan hakan bai gamsar da zuciyarka ba, to kayi saboda dani, rashin yin zai sanya ka nemi ka rasa cikin Alaafi" A ɗan tsorace ya kalleta irin Kinji ko?? Kafin cikin raɗa yace "stay with me" idanunta ta juya ganin haka yasa shi kama hannunta ya riƙe ba tare da yace komai ba. Mamaki ya cika kowa, yau wata ita tayi control na Abu Maleek hatta Mai Babban ɗaki a wannan lokacin baiji maganar ta ba, Hawayen farin ciki ne ya sauka akan idanun Salimerh a hankali tace "Allahamdulillah" Wata ƙyakkyawar crown mai bala'in kyau aka ɗauka aka sanyawa Abu Maleek, da sauri ya rufe idanunsa saboda wani abu mai nauyin da yaji ya saukar masa, gaba mutanan wajan suka miƙe tsaye, suna tafawa, Adams kam wata ƙyakkyawar zufa ce take yanko masa, ba sarauta ya damu da ita ba, damuwarsa shine Julde.. A hankali kuma aka ɗauki wata farar Alƙyabba mai tsananin kyau da kuma taushi sai walwali take, aka ɗura masa a jiki, kana aka ɗauki wani murjani guda biyu aka sanya masa a wuya, idanunsa a Lumshe sai ajjiyar zuciya yake saukewa, Wani Gashi a aka sanya masa a hannunsa, sanya gashin kuma ya tabbatar da Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal Abu Maleek ya gama zama sarki, Hamdala da Mai Babban ɗaki da Julde suka saki hadda Salimerh. Gama naɗin kuma yay dai-dai da shigowar wata Hadima jikinta na bala'in rawa ta zubewa a wajan, ganin hakan yasa Otun yace. "Ke Lafiya??" Domin shi duk baƙin ciki ya gama isar ya tura da mutane su shiga su ƙone flat y Abu Maleek, amma gashi he's still alive. Jikin Hadimar na rawa tace. "Oumuu!!! Oumuu-Ayman" Da wani mugun sauri Abu Maleek ya miƙe tsaye jikinsa na rawa yace. "What happened to her?? What happened to my mother??eh??" Hadimar idanunta na zubar da hawaye tace. "Ta..taci guba" Bai tsaya jin mene za tace ba ya kwasa da gudu ya nufi Sashin Oumuu, hakan yasa Julde ta marasa baya kana Salimerh da Mai Babban ɗaki. Shiru Otun yay, tabbas bayan shi akwai wani daya fisa son wannan sarauta, da alama kuma ya fisa iya shiri amma waye wannan? Duk yadda akai ya shirya kashe Abu Maleek sai kuma abun ya ƙare akan Oumuu-Ayman. Abu Maleek na shiga ya hangi Oumuu-Ayman kwance bakinta na zubar da kumfa ga plate ɗin abinci a kusa da ita, da wani sauri ya ƙarasa gareta tare da jawota jikinsa yace. "No!!! Open your eyes Oumuu, don't do this to me, Kada ki barni a lokacin da nafi buƙatar ki, Open your eyes Oumuu" Ya faɗa yana Rungome Oumuu-Ayman, wani irin firgita Oumuu tayi, tana ƙara riƙe hannu Abu Maleek, numafshinta na wani irin sama yana barin ƙirjinta alama rai gab yake da barin gangar Jikinta, cikin wani jan numfashi tace "S...J...K" sai kuma ta ƙasa faɗin abinda ya keson faɗa a hankali kuma tai wata miƙa tare da faɗin "La'ilahaillahu Muhammadur Rasulullah s.a.w" kafin kuma taj wani numfashi dai-dai lokacin da...... 🥲😭 *_69-70_* Take ƙara riƙe hannun Abu Maleek da ƙarfi, saboda wani irin fitinannan abu ɗaya ratsa daga tsakiyar ƙirjinta zuwa ƙahon zuciyarta, Yayinda ƙirjinta yake wani masifaffan ɗagawa, tana shiga fidda number da wani mugun sauri, A hankali wata kuma kumfa ta shiga ratsu cikin bakinta tana fitowa kamar dafara, Irin Mutum yazo gab da mutuwa ɗin nan. A gigice Abu Maleek ya ƙara rungome ta a jikinsa yayinda dukkan jikinsa yake wani irin rawa Tare da ɓari Julde kam cak ta tsaya ta zama kamar statue sai bin Oumuu-Ayman take da kallo a hankali kuma ta ɗaga Idanunta, ta sauke akan Queen Ayoola, kana ta mayar da Idanunta kan Bola a sanyaye kuma ta kalli Adams, Suna haɗa idanu ya janye idanunsa a gigice ta kalli Salimerh sai kawai ta nufi wajan ta tare da faɗawa jikinta ta saki wani raunataccen kuka, Rungome ta Salimerh tayi itama ta saki nata kuka, domin ita ko Oumuu-Ayman ta kasa kallo saboda tsananin tausayin ta, Musamman da akace goba aka sanya mata, Allah kaɗai yasan kallan gobar da aka mata, domin da garin meriz ne da a hankali zaici jikinta kamar yadda yaywa King Tunde Muhammad Jalal. Ajjiyar zuciya Abu Maleek ya sauke numfashi cikin wani irin kiɗima da fitar nutsuwa yace. "Please Oumuu na, dan Allah kada ki barni, kiga abinda nake gudu ko? Kinga abinda yasa na gujewa zaman Benin ko? No one's love me, ke ɗaya nake da ita a yanzu, dan Allah Oumuu.....nahhhh!!! Open your eyes Zakin ke magana, Your professional footballer Oumuu, wallahi billahi i promise to you zanyi komai da kikeso, Amma stay with me Oumuu dan Allah kada ki barni a wannan duniyar da kuma wannan gidan mai cike da rikici, tell them bana son sarautar nan, Dan Allah Oumuu ki tashi i love You so much I'm nothing without you Maaamahh" Ya faɗa lokacin da idanunsa sukai wani mugun jaa suka sauya kala, jijiyoyin kansa sukai bala'in tashi tsaye, yayinda ya kejin shima tamkar numafashi ne yake tafiya, a yanzu ya tabbatar tsananin son da ya kewa Oumuu-Ayman yafi ƙarfin tunaninsa, Yana mata son da ko Maminsa baya yiwa wannan son, Sone tsaftatacce mara algus, Tun yana Ƙarami Oumuu-Ayman ce take masa komai, a wajanta yake kwana yake tashi, a jikinta yake kwanciya, shoulder ɗinta itace gurbin zubar Hawayen sa, Gashi yanzu wata sabuwar ƙaddarar na son rabasu, wani sabon shafi na sabuwar ƙaddarar rayuwarsa zai buɗe. A hankali ya kifa kansa a tsakanin shoulder ɗinta, a wannan lokacin ko hawaye ya kasa domin rabon da hawaye ya zuba daga cikin idanunsa ya manta, sai ajjiyar zuciya da yake saukewa kawai, Wata ƙyakƙyawan miƙa Oumuu tayi kafin a hankali ta samu zarafi buɗe bakinta dai-dai kunansa, a gigice ya buɗe idanunsa jin abinda tace, a hankali kuma ta ƙara ƙasa da muryarta tace. "Jalaluldeen, Zaki na, Cucuu na! Ka nutsu kasan abinda kake, rayuwa bata Tabbas nasha faɗa mak....," Saurin yin shiru tayi Saboda wani irin fisga da numafshinta yay, kafin wata kumfa ta fito daga cikin bakinta, Ƙara riƙeta yay a jikinsa sosai kafin jin yadda Jikinta ya saki baki ɗaya, Cikin dauriya tace. "Cucuu na, Amanar Hawwa'u a hannunka, ka zama mai Hqr ko zaka share kowa Banda haƙƙin matar daya rataya a wuyanka Cucuu, I'm going to my home now, zan tafi inda mahaifinka ya tafi kafin Lokacin ku yayi, Bana baƙin cikin mutuwa ta, sai farin ciki domin zan mutu ne dalilin kare taka rayuwar, Nagode Allah da nayi hanzarin kawo maka naka Abincin, kafin na dawo an sauya min Abincin ta hanyar da bazan gane ba, komai na Amincin iri ɗaya ne babu bambanci, shiyasa ban fahimta ba, Anyi tunanin naka Abincin ne wannan dalilin aka sanya goba ciki, i love so much Cucuu na, Nai farin ciki domin Ubangijin bai ɗauki raina ba sai da ka tabbata a matsayin OBA! Allah ya tayaka riƙo.." Runtse idanunta tayi saboda a yanzu number ta gaba ɗaya iya wuya ne, idan kuma ya tafi baya dawowa, Idanunta ta buɗe tare da ɗaga hannunta, da sauri Julde ta ƙarasu kusa da ita tace. "Ba haka mukai dake ba, Oumuu-Ayman ba cemin kikai zaki tafi ki barmu baki ɗaya, kada ki karya wannan Al'ƙawarin Oumuu, kefa jaruma ce, to dan Allah ki tausayawa maraicin mu ki zauna tare damu, Oumuu mene yasa zaki tafi ki barni da nauyi mai girma akai na?? Mene ya sanya? Eh" Ta ƙare maganar cikin ɗacin rai tare da sanya hannunta ta shiga dukan Oumuu da alama tuni ta fice daga hayyacinta ganin haka yasa Oumuu-Ayman sakin wani amintaccen Murmushi, wani zallar annuri na fita daga fuskarta, a hankali ta kalli Abu Maleek, A wannan lokacin ba zata iya magana ba, sai hannunsa data mana akan na Julde tare da haɗe kawo nan su waje guda, Wani haske take hangowa a goshin ko wanansu, Yalwataccen Murmushi ta sauke kafin a hankali tace. "Allahamdulillah" A hankali kuma idanunta suka fara yin sama, bai san ya mutuwa take ɗauke Mutum ba, amma daga kan mahaifinsa ya fahimci mutuwa yadda take, bai ji zafi da kuma raɗaɗi a lokacin da Tunde ya rasu ba, Saboda a wannan lokacin akwai Oumuu-Ayman, ganin Oumuu-Ayman kusa dashi kuma ya kure dukkan wata damuwar dake ransa, A wannan lokacin kuma zafi da kuma raɗaɗi sun samu wani irin halattaccen gurbi a zuciyarsa, Yayinda Oumuu-Ayman kuma ta tafi cikin farin ciki da salama da wani annuri saboda ta tafi tabar Jalaluldeen a hannun Julde hannun da bazai taɓa cutar da wani Mutum ba, Bare kuma Abu Maleek, Ita daman rayuwar haka take baki ɗaya, dukkan zuciyar da take cike da imani da kuma tausayi da rikon amana, haɗi da riƙo da addini, ranta bazai taɓa muzanta wajan ɗauke sa ba, samaniya da mutanan cikinta a kullum mara ba, suke da irin ran Oumuu-Ayman! (Nima Na'ima sulaiman Sarauta) Ubangiji ka amshi raina cikin kwanciyar hankali, da nutsuwa da kuma salama da kuma Dukkan musulmi. "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un" shine abinda mutanan wajan kawai suke faɗa, babu wanda baiji mutuwar Oumuu-Ayman ba, sai wanda yake da sanya hannu a rasuwar nata, mutuwar data girgiza dukkan al'umar dake cikin Alaafin, Barori, Hadimai, Fadawa, Hadima Zubaida kam ko motsi ta kasa, abubuwan masu yawan gaske sunyi mata ca!!! Akanta, hatta Sarkin Kilisa yaji mutuwar Oumuu-Ayman har hawaye ya zubar, kasantuwar duk wanda ya rasu a nan cikin Alaafin ake binnesa yasa nan da nan Alaafi ta cika. Abu Maleek, da Julde tun lokacin da Oumuu-Ayman ranta ya gama barin gangar Jikinta suma jinsu da ganinsu yabar gangar jikinsu, A gigice Bola tayi kan Abu Maleek ita da Salimerh yayinda kuma Adams ya nufi kan Julde, hannunsa ya sanya da niyyar ɗauke ta, amma bisa mamakinsa hannunta sarƙe yake cikin na Abu Maleek, yin duniya ya kasa bisa dole gaba ɗayansu aka nufi sashin Abu Maleek dasu, ana kaisu kuma, Salimerh ta kira Dr dukkan su Drip aka sanya masu tare da wata injection na tsayin 48hours, Suna kwance kusa da juna kamar gawarwaki. Daga nan kuma guards ɗin Abu Maleek suka sanya tsaro mai ƙarfin gaske a sashin Abu Maleek babu mai shiga da fita sai Dr da kuma Mai Babban ɗaki. After 2days Misalin 4:20 na yammacin juma'a, rana mafi farin ciki ga dukkan Musulmi yayinda ranar ta zama ranar tarihi ga Hawwa'u Julde! A hankali ta shiga buɗe idanunta wanda sukai mata nauyin gaske, cikin nutsuwa kuma ta gama buɗe idanunta, Kafin ta ɗaga hannunta da sauri ta juya saboda jin hannunta a cikin na mutum, Da sauri ta sauke ajjiyar zuciya, tare ƙara juyawa sosai, sai a lokacin ta ɗan fahimci drip ne a hannunta, idanunta ta sauke akan hannunsa dake cikin nata, Wasu kyawawan gashi ne masu kyau a kwance saman fatar hannunsa sai ƙyalli suke, Ƙuri taiwa hannun kafin a hankali ta kalli nata, dashi da ita ta rasa gane wanda yafi wani haske, ita hasken ta har wani yellow yake, Yayinda nasa kuma har wani jaa yake, kurayan jijiyoyin hannunsa ana ganinsu sosai kamar ka taɓa jini ya zuba, Sai wani zufa dake tsastsafo wa a tsakiyar tafin hannunsa,tana ratsa cikin hannunta, A hankali ta fara sama da idanunta domin sam ta kasa tuna lokacin da suka kasance a ɗaki guda, kan gado ɗaya, hannunsu sarƙe dana juna. Ƙyakkyawar fuskarsa mai cike da ilhama ta tsurawa idanu, ya wani mugun faɗawa sai wani masifaffan kyau daya ƙara, a hankali ta miƙa hannunta cikin nutsuwa kuma ta kifa hannunta a saman fuskarsa, Ajjiyar zuciya mai ƙarfi ya sauke saboda sanyin tafin hannunta daya ratsa masa fatar fuskarsa, Yarr-yarr kuma haka tsigar jikinsa suka zubewa tare mimmiƙe, kallonsa tayi cike da so da kuma ƙauna, kafin a hankali ta sanya yatsarta a saman sajansa ta shiga shafawa, tana ɗan murzawa, tun ba yanzue ba sajan nata yake bala'in birge ta, Ƙaramin yatsarta ta ɗan manna saman jajayen laɓɓansa masu kauri sai sheƙi suke, idanunta ta lumshe tana jin wani irin kasalallan yanayi mai wahalar fassaruwa a cikin zuciyarta yana ratsa dukkan gaɓoɓin jikinta, A hankali ta ɗan shafa laɓɓansa dai-dai lokacin daya ƙara sakin ajjiyar kafin kuma ya buɗe bakinsa a hankali cikin magagin bacci yace. "Come back! Come to me Maaamahh!!, Kada ki barni Oumuu na" Dummm! Haka zuciyarta ta buga da ƙarfin gaske, kafin jikinta ya shiga rawa bakin na ɓari tace. "Oumuu" Sai kuma ta toshe bakinta jin wani kuka na shirin zubu mata, kafin ta matsa kusa dashi sosai tana matse idanunta tare da mayar da kukan da yazo mata, Cikin tausayin halin da zasu kasance ita da Ballowo ɗinta ta rankwafa dai-dai kansa cikin wata raunatacciyar murya mafi raunin gaske tace. "Munyi rashi Ballowo, amma wannan rashin ni nayi sa, na maka al'ƙawarin zan maye maka gurbin Oumuu, zan zama fiye da Oumuu-Ayman a rayuwar ka, Ina sonka Cucuu" Ta faɗa tana kwantar da kanta a faffaɗan ƙirjinsa, A hankali ta ƙara manna kanta a ƙirjinsa tana sauraran bugun zcyarsa dake fita dai-dai da nata, Yayinda wani irin rauni da kuma zafi hadi da raɗaɗi ke ratsa mata dukkan wata ƙofa ta cikin Zuciyarta, Mafi yawancin raunin kuma akan Ballowo ɗinta ne. A hankali Abu Maleek ya sauke numfashi tare da fesar da iska, gently kuma ya buɗe idanunsa da sukai masa nauyi, gaba ɗaya jijiyoyin kansa sun fito sunyi raɗa raɗa, Ga wani azababban huci da kansa ke fitarwa, Idanunsa ya sauke akan drip ɗin, yana mamakin dalilin daya sanya aka sa masa wani drip, Ƙamshin haɗaɗɗan turaranta ne ya kawowa hancinsa ziraya, da wani kasala ya lumshe idanunsa tare da yunƙura wa, zai miƙe tsaye cikin sauri ta ɗaga kanta daga jikinsa dai-dai lokacin da yake jingina da jikin frame ɗin gadon, Fitanannu jajayen idanunsa ya narke a kanta yana kallon idanunta da sukai jaa ga wasu sabbin Hawayen da suke cikinsu, idanunsa ya fara yawo dashi a Jikinta har ya kawo kan ƙirjinta wanda duk rabi ƙirjin ya fito, ƙarara shatin nipples ɗinta suna waje, Shiru yay yana kallon tsarin Halittar ƙirjinta, brest ɗinta rin wanda akewa laƙabi da mai kan tasa ɗin nan, wanda abu ne mai wahalar gaske kaga sun zube, Jin zucyarsa na ƙoƙarin rinjayar gangar jikinsa ne ya sa shi janye idanunsa tare da mayar da shi saman fuskarta, a hankali kuma ya sauke wani lamintaccen numafashi yana mai juya idanunsa, so yake ya tambaye ta mene yasa yake nan? Mene ya samesa. Ganin kallon da yake mata ne yasa a hankali ta ƙoƙarin zamewa tare ƙoƙarin sauka da kan bed ɗin, Hannunsa ya miƙa tare da riƙe wrist ɗinta, da sauri tai ƙasa da kanta saboda wani abu daya shiga yi mata yawo, Abu Maleek kam halin da yake ciki ya huce bayani sai da a aikace, idanunsa ya lumshe kana ya buɗe su agajiye kafin ya buɗe bakinsa cikin wata irin kamilalliyar Muryarsa mai daɗi, mai kuma tarin nauyi yace. "Jidderhh!!" Saukar Muryarsa haddasa lumshewar idanunta ba tare data shirya hakan ba, rufe idanunta kuma ya bawa hawayen da suke cikin idanun damar sakkowa, kasa amsa masa tayi sai Ajjiyar zuciya da take saukewa, ganin hakan yasa ya ɗan zame hannunsa dake kan nata, a hankali ya zare drip ɗin hannunsa, tare da tattaro raguwar ƙarfinsa ya matsa kusa da ita, Lallausan hannunsa ya sanya a saman fuskarta tare da ranƙwafawa dai-dai fuskarta, har numafashin su na haɗewa waje guda, kafin kuma ya ɗan ƙara matsota kusa dashi sosai, tare da sanya hannunsa a ƙuncin ta ya shafi hawayen idanunta cikin wata irin murya mafi kaushi a tattare da shi yace.. "How long you have been crying?? And where is your glass?" Ya faɗa a taushashe kuma a nutse yayinda yake wasa da yatsarsa a saman fuskarta da zummar goge mata Hawayen, Bisa tarin mamakinsa mai makon Hawayen ya tsaya sai kawai yaga ta fashe da kuka tare da faɗawa jikinsa ta riƙesa sosai, Lafiyayyiyar ajjiyar zuciya Cucuu ya sauke lokacin daya jita a jikinsa ganin yadda kuma take kukan sosai ne yashi ɗan haɗe hannayensa a gadon bayanta duk da tsananin azabar daya keji a jikinsa bai hana ya ɗanyi control na kansa ba, Ya tattara dukkan hannunsa ya rungome sosai a saman faffaɗan ƙirjinsa mai yalwataccen gashi, tare da sanya hannu ya fara shafa kanta zuwa bayanta, Dai-dai kunanta ya ɗura bakinsa a hankali cikin wani gigitaccen salo ya fara sakar mata hucin dake fita daga cikin bakinsa, kafin a hankali ya ɗanyi ƙasa da hannunsa zuwa ass ɗinta ya zura hannunsa ta ƙasan rigarta, Wani irin raunataccen numafashi suka sauke a tare, lokacin da tafin hannunsa ya taɓa asalin fatar jikinta, Kafin ya ɗan buɗe bakinsa kaɗan yace. "Uhm!" kafin ya ɗan ƙara matseta a jikinsa yana ƙara dai-dai-ta zamansa, cikin lallashi yake ɗan buga bayanta kafin cikin wata lallausar Muryar mai cike da tausayin abinda ya sanyata kuka yace. "Cry Na.. nahhhh!! Cry as so much as you can, I got you Okey.... Cry on my shoulder yi kuka Kuluuu!!.." Shiru yay yana sauke numfashi kafin ya ƙara manna bakinsa a kunanta yana wura mata dadɗar iskar bakinsa yana ɗan lasar fatar kunanta cikin sigar rarrashi ya ƙara manneta da jikinsa yace.. "You'll not die Hawwa'u!!!.. and nothing will happen to you okey Na...nahhhh" Ya faɗa lokacin daya miƙar da yatsarsa na tsakiya ya shiga yi mata yawo dashi a tsakiyar bayanta, Kuka take har wani shuɗewa take kamar zata mutu, kukan da gaba ɗaya tana yinsa ne dalilin Cucuu, bata san yadda zata masa bayanin Oumuu ta barsu ba, bata san kuka yadda zai fahimta ba, He could feel yadda hawayenta suke jiƙa masa jiki ba, ga wani cizo da dake sakar masa na ɗimauta. Sun ɗauki wajan 30seconds a haka kafin kukan ya sake ta a hankali ta zame jikinta daga nasa tana ƙoƙarin sauka saurin riƙeta yay kafin ya tsura mata idanunsa masu kaifi, hannunta ya riƙe kafin da ƙarfi ya matse hannunta da sauri tace. "Ballowo" Ta faɗa tana kwaɓe fuska tare tura bakinta gama, laɓɓanta ya kalla da sauri ya janye idanunsa kafin ya manna hannunsa a saman fuskarta a hankali kuma ya ɗura hannunta a ƙirjinsa dake harbawa da ƙarfi yace. "Kina son kashe Ni ko???" Da sauri ta kallesa kafin tace "Ballowo kisa kuma? Ni a'a na zauna dawa" Ta faɗa tana tura bakinta gaba, lumshe idanunsa yay kana ya jingina da jikin bango yana furzar da iska yace. "To why are you crying?? Kamar dai wani ya mutu" Innalillahi da sauri Zuciyarta ta buga tare da kallonsa tama rasa mene zata ce masa, yayinda wani Hawayen ke ƙara sakkowa daga cikin idanunta, Ganin haka yasa ya ɗan miƙa mata hannunsa yace. "Come here" Ya faɗa yana ƙara jawota jikinsa cikin rashin sanin taƙamai mai abinda yake damun duk zuciyoyinsu ya shafa kanta, domin shima ji yake kamar zai saki ihu... Ajjiyar zuciya ya sauke kafin ya haɗa fuskarsu waje guda bakinsa dai-dai nata kafin kuka ya buɗe baki yace. "Gayawa Ballowo ɗinki mene? Shiru stop cry ok" Ya faɗa yana manna bakinsa saman nata, da sauri ta runtse idanunta tana jin tsigar jikinta na tashi yayinda Jikinta kuma yay sanyi gaba ɗaya, a hankali ya fidda red tongue ɗinsa tare da zurawa cikin bakinta gam gam ta rufe bakinta taƙi bashi damar abinda yake son yi, ganin haka ya sanya ya buɗe idanunsa tare da kallonta muryarsa na rawa alamar kamar zai kuka yace.. "Na... nahhhh" Zuciyarta ce ta harba domin bata saba ba sam, wannan very close ɗin da sukai da juna ji take kamar numafshinta zai fita, kallonta yay domin tuni zuciya ta ɗebe sa, sakinta yay tare da sauka daga kan bed ɗin ya nufi babban Parlo yana dafe kansa tare da faɗin. "Oumuu!! Oumuu where are you Maaamahh!!" Da wani irin sauri Julde tabi bayansa tare da faɗin. "Ba Oumuu" Da wani mugun sauri ya juya ya kalleta kafin a hankali ya sulale ya zauna saman kujera.. Queen Roomana ce zaune tana kuka a hankali tare da faɗin. "Mene ya sanya hakan??? Akan kawai Taswira? Ko kujerar sarautar? Ba Noor ba Oumuu-Ayman? Yanzu kuma rayuwar Jalaluldeen kika tisa gaba akan mene?" Ta ƙare maganar tana kallon matar gabanta, dry matar tayi kafin tace. "Uhm! Tunaninki ya huce duk inda kike tunani, ban fara ba sai dana shirya, ba wannan ya kawo Ni ba, nazo faɗa maki yau zaki bar cikin nan wajan ki koma Alaafin, amma wallahi wallahi wallahi Allah, kika sake kika faɗi ko Wacece ni? Uhm wallahi ba Jalaluldeen ba hatta Adams sai kin rasa shi, zaki ce na faɗa maki, maganar kujera bani kaɗai nake farautar ba, Ni abin guda nafi so shi ne Taswira kuma ina gab da samunta" Murmushin baƙin ciki Queen Roomana tayi kafin ta miƙe bayan an kunce mata sarƙar jikinta tace. "Ba Taswira kika kisa samu ba, rayuwarki kika kusa rasawa baki ɗaya, idan tunaninki na baki cewa zaki ga jikin Zakina, har ki samu Taswirar Tabbas Kinyi ƙarya neman taswirar nan dai-dai yake da barinki duniya" Rugar Mahinjo Arɗo ne da Barkido tsaye sai kuma Lamiɗo ko wannan su ɗauke da bindiga, kafin a hankali wayar hannunsa ta fara ƙara da sauri ya ɗauka tare faɗin. "Something news??" Arɗo ya faɗa fuska ɗaure domin tuntuni zuciyarsa ta jimawa da bushewa, Daga can ɓangaren Mutumin yace. "Mun sauya tsarin aikin, ku tsahirta zuwa lokacin da zan ƙara kiranku" Yana faɗin hakan ya kashe wayar, shine Arɗo kashe wayar yay tare da juyawa ya mayar da bindigar hannunsa. Abu Maleek ne tafe da sauri hannunsa riƙe da wata jakar fetur da kuma abin kunna wuta, Yayinda Julde da kuma Mai Babban ɗaki da Salimerh suke bin bayansa da sauri, Da wani sauri Julde ta ƙara sa inda yake kafin tai ƙoƙarin kamasa tuni ya shige cikin Eso (Fada) yana zuwa ya shiga tuttulawa kujerar sarautar fetur ɗin tare kunna wuta kafin ya cilla wutar tuni Julde tai fatali da hannunsa wutar tai gefe guda, Wani kallo yay mata kafin ya sanya hannunsa ya riƙe ta yace. "Ki barni Jidderhh, wannan kujerar bata min adalci ba a rayuwa, My Dad is late, Maaamahh left me, even My Mother bata tare dani kin san Dalili?? Just because of wannan gantalalliyar kujerar, ban so Jidderh zan ƙunata kowa ya wuta, bana da kowa Na.. nahhhh Hawwa'u!" Da sauri tace masa "kana dani Cucuu, gani a kusa da kai" Da sauri shima ya riƙe hannunta yace "If you really love me come with me Jidderh kizo mubar wannan ƙasar Bana sonta na tsaneta, i lost everything, kizo gareni" Kai ta girgiza masa Idanunta na zubar da hawaye yayinda ta rungomesa gaba ɗaya a jikinta cikin fulatanci tace. "Ko juti ful ɓe ragere, Wala mo buri huddirore, Jomirawo on mo bauɗe koɗume" Cikin ɗubin mamaki da tarin Al'ajabi Julde taji Abu Maleek yace. "NONNON, ina son Mi seini maa Jidderh" Kallonsa tayi tace. "Idan sa gaske kana son sani farin ciki ka zauna tare dani acikin Alaafin" Da sauri Hadima Zubaida ta juya idanunta na kawo ruwa jikinta yay wani bala'in sanyi, girgiza kai Abu Maleek yay yace. "I am all alone in this world I don't have anybody Na.. nahhhh come to me dan Allah, i promise to be Everything to you! I'll take care of you, I'll stand by you a ko'ina na faɗin duniyar nan,ki amince ki yarda ki maye bin gurbin Oumuu na" Kuka ta sanya tana jin kamar ta aikata abinda ya keso,amma barin su Alaafi kamar wata ƙofa suka bawa magauta ne, wanda ita kuma bata son haka, ta ɗauki ɗamarar toshe ko wacce ƙofa, wasu zafaffun hawayene suka zubuwa Abu Maleek daga cikin idanunsa domin amsar Julde kawai yake jira, tana cewa eh idan ya goyata bayansa sai airport daga nan sai Russia, a hankali ta sulale a gabansa tana sakin wani gigitaccen kuka Jikinta duk rawa yake, durƙosawa yay dai-dai kanta Muryarsa na rawa yace. "Come with me? Ko ƙarya kike baki so na, ok I'll leave here biyoni yana nufin kina so na aduk halin da nake, zamanki cikin Alaafin yana nufin soyayyar ƙarya ce" Yana faɗin hakan ya miƙe tsaye tare da juyawa wani kuka ne ya kwacewa Salimerh tace "Granny stop him from living, Innalillahi Granny zai tafi" Idanun Mai Babban ɗaki ne yay jaa domin tasan Tabbas Abu Maleek a yanzu babu wanda ya isa ya faɗa masa yaji, sama Queen Roomana tana nan ne, Adams kam murmushi kawai yay, Amma Tabbas duk inda yaje ya dawo kujera na nan tana jiransa a hannun matarsa Julde, kuka Julde take tana kiran sunansa "Ballowo!!! Ballowo kada kabarni dan Allah" tsayawa yay a bakin ƙofa kafin yace "don't forget you're my wife, ko ina nan ko bana nan ke Matana ne" yana kaiwa nan yay tafi da sauri yabi ta hanyar baya domin bar Alaafin a dai-dai lokacin ne kuma..... Team Abu Maleek Team Julde waye mai Gsky?????? *_71-72_* Queen Roomana ta ƙarasu cikin Fadar a wahalarce, sai sauke Ajjiyar zuciya take saukewa, ganin mutane a tsaye ga kuma wata a durƙoshe yasa tayi wajan Mai Babban ɗaki tare da faɗin. "Mai Babban ɗaki" sai kuma ta faɗa Jikinta tana sakin kuka yayinda Jikinta ya ɗauki rawa, Ganin haka yasa Mai Babban ɗaki bubbuga bayanta alamar rarrashe kafin a hankali tace. "Stop cry, komai yay farko zai ƙarshe hakan kuma alamun sanyi,sa kuma sauƙi haɗi da haske na gab da mamaye Alaafin in sha Allah, mungode ALLAH daya sanya kika dawo cikin aminci" Ajjiyar zuciya Queen Roomana ta sauke kafin tace. "Ban san su waye suka ɗauke ni ba, haka kuma ban san su waye suka dawo dani ba, kuma basu nemi komai a waje ba, na rasa dalilin su na ɗauke ni,sai gashi kuma yanzu sun dawo dani a lokacin da hankalin kowa baya kansa, Ummi Zaki da gaske ya tafi ya barni shima?" Sai kuma ta sanya kuka, Queen Ayoola kam tun shigowar Queen Roomana hankalinta ya ƙara tashi sai harara take zabga mata, ganin haka yasa Sarkin fada faɗin. "Dole sai an nemi wanda za'a bawa riƙon ƙwarya kafin dawowar Jalaluldeen" Jin haka yasa Shakiru da Otun saurin kallan Sarkin fada, suna jiran suji wa za'a sanya kuma? Gyara tsaiwa Mai Babban ɗaki tayi tana faɗin "wa kake tunanin za'a sanya?" Da sauri Shakiru yace "babu wanda ya dace da wannan kujerar saini" Julde dake tsugune ta miƙe tsaye a hankali tana sauke ajjiyar zuciya, tana jin gaba ɗaya duniyar nayi mata zafi bata jin daɗin komai, Tafiyar Abu Maleek ba ƙaramin girgizata yay ba, Yayinda ta kejin kamar sa zuciyarta ne ya tafi, hannu tasa ta goge hawayenta tass kafin ta ɗan gyara Murya, cikin wata dakakkiyar murya wacce bata taɓa tunanin tana da ita ba tace. "Tafiyar mijina ba yana nufin babu shi bane, abinda miji kuma zai ina da tabbacin mata zata iya, dan haka ashirye nake domin amsar kujerar mijina har zuwa lokacin da zai dawo gareni, domin tabbas idan kunga ya dawo to soyayyata ce ta dawo dashi bawai dan kujerar ba, Ni kuma zan sanya masu so da kuma ƙaunar kujerar a zuciyarsa" Ta faɗa cikin tattausa Murya tana kallon kowa cike da nutsuwa, Ƙuri Queen Roomana tai mata da idanu yayinda Hadima Zubaida ba take Kallonta, Wani so da kuma tarin ƙaunarta suna ratsa cikin zuciyoyinsu, Bola dake tsaye tace. "Mata??? To ke a suwa? Da har zaki zama matar Abu Maleek, mace ɗaya Abu Maleek da ita wannan kuma matar ba kowa bace face Ni" Murmushi Julde tayi tana mai ɗan Lumshe idanunta a hankali kuma ta cije lips ɗinta kamar yadda Abu Maleek yake, Kana cikin gajiyawa da magana ta langwaɓar da kanta gefe tace. "O'ohhhh! Da alama kece uwar Maleek ko? To bana da damuwa dake, maganar kai na nake, idan kin sani to, idan baki sani ba Nima mata nake wajan Mijin naki" A gigice Bola tace "wallahi ƙarya kike, keda akace Kece Amintacciyar Hadimar sa? Har kina da bakin cewa ke matar Abu Maleek ce? Middle class like you" Taɓe baki Julde tayi duk tarin fargabar dake ranta amma sai ta dake tace. "Hadimarsa ce mana, tunda zanyi masa bauta irinta aure, kuma dai a hakan ya haɗa jiki da Hadimar tasa yabar matar tana gantali" Tana faɗin hakan ta juya ga Sarkin fada tace. "Shin zan iya amsar kujerar mijina Jalaluldeen??" Ta tamabaya hankali kwance, wani baƙin ciki da kuma tsoro ne suka mamaye zuciyar Bola wato munafurtar ta akai da akace Hadimar Abu Maleek ce?? Murmushi Sarkin fada yay kafin yace. "Sosai zaki iya, an gama mai Alaafi da Kanzaf baki ɗaya, Allah ya ƙarawa Queen Hawwa'u lafiya" Da idanunta kawai ta kallesa kafin a hankali ta taka zuwa inda kujerar take ta zauna, da sauri Sarkin fada ya zube tare da miƙa mata crown da gashin hannu, Lumshe idanunta tayi a hankali wasu hawaye Masu zafi suka sakko mata, tana jin kamar tayi shisshigi ta amshi abinda ba nata ba, amma hakan da tayi shine dai-dai, shine kuma matar taba da ƙima na masarautar, Kowa zai san ko babu Abu Maleek akwai mai iya riƙe matsayinsa, haka kuma duk masu ƙwaɗayin mulkin zasu tsahirta tasan duk abinda za suyi a yanzu sai dai suyi mata, idan ita kuma za suyiwa sunyi a banza babu abinda ya isa ya sameta, sai abinda Ubangiji ya ƙaddara, Shakiru ne ya miƙe tare da faɗin. "Wannan sam ba dai-dai bane, tayaya za'a bawa mace damar zama Sarauniyar Kanzaf? Wannan ai sai ya jawo raini da kuma tarin naƙasu acikin Alaafi, gaskiya ba zai taɓa yiwuwa ba, kuma macan ma wacce ba'a san ko Wacece ita ba" A sanyaye Julde ta ɗaga kanta, tare da kallon Shakiru da sauri ya janye idanunsa saboda wasu abubuwa da yanke hangowa a cikin idanunta masu kaifi, ga kuma wata haiba da kwarjini da tayi masa, Murmushi Julde tayi kafin ta kalli Sarkin Fada tace. "Meye hukuncin wanda yay kasalandan a maganar Oba?" Ƙasa Sarkin Fada yay da kansa kafin yace "Anawa Mutum bulala ashirin ne" jinjina kai Julde tayi kafin tace "Tunda yasan doka kuma ya ƙarya babu laifi aje dashi ai masa bulala hamsin saboda gaba" tana faɗin haka ta miƙe tsaye kana a ƙasa take tafiya kafin tace "a tara kowa akwai zama mai muhimmanci" kana a hankali a nutse kuma ta nufi inda Queen Roomana take tana zuwa ta sakar mata Murmushi kafin ta durƙosa tace "Barka da dawowa Mami" lumshe idanu Queen Roomana tayi kafin a hankali ta kama Julde ta rungome hawaye na zubu mata tace. "Allahamdulillah,sannu sannu Kinji, Allah yay maki albarka ya baki hqrin zama da mijinki ya kuma dawo da hankalinsa zuwa gareki" Abu Maleek har ya nufi ƙofar fita, sai kuma ya juya da sauri ya nufi cikin flat ɗinsa, a.t.ms ɗinsa ya ɗauka, da phones with system, kafin ya ɗauki car key ɗinsa, Da sauri idanunsa a rufe ya nufi wajan motarsa ya shiga ya jata da mugun ƙarfi, yana fita kuma Julde da Queen Roomana suna shigowa flat ɗin. Bayan sallah Isshā a hankali Julde ta Fito daga cikin bathroom jikinta na zubar da ruwa tana sanye da towel, a hankali taja jikinta zuwa gaban dressing mirror ɗin Abu Maleek, tana mai ƙarewa kayan shafarsa kallo, a sanyaye ta zauna saman stool kafin ta fara shirya kanta cikin wasu falling rose pattern nightdress masu masifafan kyau, kafin ta fesawa jikinta parfume ɗinsa, a hankali kuma ta kwanta saman bed ɗin sa tare da rungome pillow, wani kuka ne ya kwace mata ta shiga rera wa ita ɗaya. A cikin kunan nata ne kuma bacci yay gaba da ita sai ajjiyar take saukewa. Washe gari A nutse ta fito daga cikin part ɗin Abu Maleek, tana sanye cikin wata milk ɗin a voyal mai sky blue ɗin Flowers, anyi masa ɗinkin buba, mai ɗan faɗin wuya, ga wata siririyar necklace mai kyau data sanya a da dugun wuyanta, sai ƙafarta dake cikin flat shoe. Idanunta a ɗan sanyaye ta ƙarasa shigowa cikin parlon, ajjiyar zuciya ta sauke lokacin data tuna Oumuu-Ayman, da tuni a parlo zata sameta ta shirya masu breakfast, Murmushi ta ɗan yi ganin Queen Roomana zaune cikin shiga ta alfarma, amma har Yanzu jikinta babu wani ƙwari, Cike da ladabi ta ƙarasa gabanta tare da zubewa tace. "Barka da safiya Mami" Murmushi mai taushi Mami tayi, tare da ƙurawa Julde idanu, kafin a sanyaye ta ɗura hannunta a saman kanta cikin sanyin murya tace. "My dear ya ƙarin hqr?" Ƙasa Julde tayi da kanta a hankali kuma tace. "Allahamdulillah, Mami ya jikin naki?" Juya idanu Queen Roomana tayi tare da ɗan ɗauke kai, domin ita macace mai tsananin kunya, ba tare data amsa waccan Maganar ba tace. "Ga breakfast" Ta faɗa tana miƙewa tsaye, a hankali kuma ta nufi wani part dake cikin flat ɗin Abu Maleek not too long ta dawo hannunta riƙe da wata ƙaramar box, A hankali ta zauna ta ɗan satar kallon Julde dake ɗan sakalar abinci kafin kuma tace.. "So U still thinking about him? He's very stubborn idan Zaki ne, don mind yourself, zai dawo komai jimawa" Kunya ce ta kama Julde ba tare da tace komai ba ta ajjiye spoon ɗin tare da ɗaukan coffee tasha, Ganin ta kama yangar cin abincin ne yasa Queen Roomana ɗan miƙewa domin itama magana bata fiye damunta ba, Inda Julde take ta ƙarasa tana ɗan ɗauke kai kafin tace. "Get up, zonan" Ta faɗa tana buɗe box ɗin, miƙewa tsaye Julde tayi still kanta yana ƙasa, wata haɗaɗɗiyar necklace ta Daimond ta zaro daga cikin box ɗin, tare sanya hannu ta zare ta wuyan Julde, kana ta sanya mata ta Daimond ɗin, a hankali taja Julde zuwa Jikinta ta rungome ta, tare da faɗin "wlcm to the family Hawwa'u, you're no longer my in-law, ke ɗiyata ce kamar Zaki na" Wasu hawayen daɗi suka sauka a fuskar Julde kafin a hankali ta shiga rera kuka, ganin haka yasa Queen Roomana ƙara rungome ta sosai, kafin tace. "Kada kisa damuwa, nasan kina son mijinki" Kai Julde ta ɗaga kafin tace "Mami baya sona" juya idanu Mami tayi tare da yiwa Julde kallon ikon Allah kafin a sanyaye tace. "Who told you that?" Daga bayansu su kaji ance. "Mami yana sonta ne? Idan kana son mutum ai zaka zauna dashi, look what he did to her? Ba wani maganar so a nan" Juyawa Queen Roomana tayi ta kalli Adams tare dayi masa nuni da hannu yazo. Wajanta ya ƙarasa yana zuwa tasa hannu ta murɗe masa kunne ƙara yasa yace "Auchhhiiii, Mami zaki ciran" Murɗe kunan tayi sosai tace "stop interrupt Adams" Kallon Julde yay yace "to Mami ya saketa mana ai akwai masu sonta" haɗe fuska Mami tayi tace "fita a idanu Adams, bana son wannan shirman wallahi ranka zai ɓaci, ya sota or not is doesn't matter for you" Ta faɗa fuska ba walwala domin Queen Roomana bata ɗaukan shirme irin haka, amma she's Educated gata friendly wa yaranta, ɗauke ido Adams yay kafin yace "Kiyi hqr Mami" banza tai masa kafin tace "get out kowa ma ya kiraka ohhhu" da sauri ya fita domin yaji faɗan har ransa, yana fita ta juya ta kalli Julde tace. "Babu zaman fada ne hajiya sarauniyar Kanzaf" ta faɗa tana juya tabi can ƙofar baya, Murmushi Julde tayi kafin ta juya zuwa part ɗin Abu Maleek, tana shiga ta kwanta saman bed tare da ɗaukan pillow ta rungome ba hankali kuma ta saki kuka tare da faɗin "Mene yasa Cucuu?? Ko kuma da gaske baka sona ne? Dan Allah ka dawo gareni zuciyata zata buga" ta ƙare maganar tana sakin kuka. Queen Roomana tana zuwa baƙin ƙofa, da buɗe Hadima Zubaida ta gani tsaye ɗauke da Khaleluddeen, da sauri ta sanya hannu ta amshesa, tare da rungomesa tana sakin wani ajjiyar zuciya, shima yaron ajjiyar zuciya ya sauke a hankali hawaye ya sakko mata, tare da faɗin "I'm sorry, I'm so sorry My Luluuna" ta faɗa tana ƙara rungome Khaleluddeen a jikinta, shi kuwa ƙuri yay mata da idanu yana sauke ajjiyar zuciya, kallon Hadima Zubaida tayi kafin tace. "Shigo mana Zubaida" Girgiza kai Hadima Zubaida tayi tare da faɗin "a'a basai na shigo, zuwa anjima na dawo na amshesa" Murmushi Queen Roomana tayi kafin tace. "A'a zan kwana tare da shi" Da mamaki Hadima Zubaida tace "kina ganin babu matsala" still ƙara girgiza kai Queen Roomana tayi kafin tace "Babu in sha Allah, Ngd sosai Allah ya saka da alkairi ya biyaki da abinda kikai min" Juyawa Hadima Zubaida tayi a ranta tana faɗin "aini ya jima da biyana" *Russia/Norway* A hankali ya fito daga cikin wata sabuwar motarsa jeep, yana sanye da wasu haɗaɗɗun Suit mai tsananin kyau, kafin ya maida ƙofar ya rufe, sannu a hankali yake tafiya yayinda gefensa kuma Saif ne wanda suka haɗu dashi ɗazo, domin yazo kallon ball ɗin da za'a buga tsakanin Madrid da Rosenborg club, cikin takunsa na ƙasaita da zallar nutsuwa haɗi da tarin Ilhama, ga wani kamilallan kwarjinin a saman fuskarsa, Hannunsa sanye cikin aljihun wandonsa yayinda ɗaya hannun yake kaɗa key ka ɗinsa, A haka suka nufi cikin Oslo Norway park, wani haɗaɗɗan waje mafi ƙawatuwa a wajan suka ƙarasa ruwa na gudana, kujera yaja ya zauna kafin Saif ya zauna, Kallonsa Saif yay kafin yace "a wannan karan abinda yake zuciyarka bai isa ya ɓoye a saman fuskarka ba Abu Maleek, Meke damunka" A sanyaye Abu Maleek ya zare Glass ɗin dake idanunsa tare da sauke kallonsa akan Saif, ba tare kuma da yace komai ba, yaja idanunsa ya rufe, dai-dai lokacin da Waiter ta kawo masu meno akan duba abinda suke so, Abu Maleek da idanunsa suke a rufe ya buɗe tare da ɗan ya motsa fuska cikin damuwa yace "Black tea" ya faɗa yana sauke ajjiyar zuciya, Saif cewa yay "Chips with chicken soup" Waiter na jin haka ta juya, kafin a hankali kuma Saif ya gyara zama yace.. "Why are you hurting yourself? Tun kallon farko da nayi maka kaida yarinya nasan akwai Ɓoyayyan abu tsakaninka da ita, nai maganar ina sonta domin naji abinda za kace, sai ka nuna min irin sister naka ɗin nan ce, gani ɗan iska ko? Eh? Saboda ban san ƴan gidan naku ba, look Jalaluldeen a wannan gaɓar ba'a yiwa zuciya taurin kai idan har maganar soyayya ta shigo, dan haka tun kafin lokaci ya ƙure maka go to her wallahi" Wani kasalallan tsaki Abu Maleek yaja ba tare da yace komai ba, Waiter ce ta ajjiye masa Black tea ɗin kana ta ajjiye Saif nasa, a hankali ya ɗauki cup ɗin tare da matse lemon ciki, kafin ya ɗauka ya manna a bakinsa, Saif kam kallon Abu Maleek ɗin yake cikin tausayawa, ya rame baya cin abinci, sai fari daya ƙara ƙirjinsa ya ƙara faɗi, Ƙara gyara zama Saif yay yace. "So a haka kake tunanin zaka iya wasan? Kullum kana winning ball amma a wannan karan banyi maka hangen nasara ba" abinda Saif ɗin ya faɗa ne yasa Abu Maleek ɗaga kansa kafin kuma yaja tsaki cikin ƙasa da Murya yace. "Banza, uban magana" Dry Saif yay tare da buɗe baki yace.. "Uhm masifar sha'awar Yarinyar dake damunka ma ba zai sanya kai abun arziƙi ba" Miƙewa Abu Maleek yay kafin yay gama yana faɗin "eh! Ga ɗan taure ko?" Yana faɗin haka ya cillawa Saif rafar kuɗi ƴan 5 guda biyu, cafe kuɗin Saif yay kana ya ajjiye saman inda suka tashi, Kafin ya ƙarasu wajan tuni Abu Maleek yaywa motar key yace "banza kana da ƙafa" Adadadin minti 15 ya kawo Cikin haɗaɗɗan hotel ɗin Herangtunet Boutique Hotel Norway, parking yay a harabar hotel ɗin kana ya nufi cikin reception dan a wannan karan bai sauka inda ƴan team ɗinsu suke ba, Kai tsaye upstairs ya haura yana sauke numfashi da sauri da sauri room no 58 ya shiga tun daga parlon ya fara ball da abu a zafafe kuma ya fara faɗin.. "Why Jidderh? Daman iya laɓɓanki i love You ɗin ya tsaya duk pretending? U broke my heart Na..naahh" Ya faɗa yana zubewa a wajan. Gaba ɗaya suna zaune saman dinning kowa yana cin abinci Banda Queen Roomana da Julde kowa da abinda yake saƙawa a ransa, Ajjiyar zuciya Julde ta sauke tare da ɗaga kanta dai-dai lokacin da Queen Roomana take ƙoƙarin kai spoon ɗin abinci bakinta, da wani hanzari Julde ta miƙe tsaye tare da kai hannu ta kwace spoon ɗin hannun Queen Roomana, jikinta na rawa ta shiga kallon abinci, gaba ɗaya mutanan wajan suka tsaya suna kallon ta, ba tare da tace komai ba ta ɗauke plate baki ɗaya, da sauri tabar wajan tare da fita, a hanya taci karo da wata Hadima plate ɗin ta bata tace "maza jeki zubar kada ki yadda ko ɓalleru tace" Cikin girmamawa tace "saranki ya daɗe mene Ɓalleru?" Tana juya tace "tsuntsuwa" Tana faɗin haka ta nufi flat ɗin Mai Babban ɗaki, a zaune ta sameta zama tayi sosai kafin tace. "Granny wake yin abincin da ake ci a wannan gidan?" Murmushi Mai Babban ɗaki tayi kafin tace "Ayyah, Hadima tace Hadima Akin" Jinjina kai Julde tayi kafin tace "Granny ina neman Alfarma akan a sauya mai yin abincin, ban san ya zan girka ba da tabbas da kaina zanyi, amma dai a dakatar da Hadima Akin dayi" Ba tare da tambayar dalili ba Mai Babban ɗaki tace "to babu damuwa ko Hadima Zubaida zata iya zan mata magana" Gdy tai mata kana ta fita waje. Wajan sati guda kenan da yin haka, Julde taci gaba da gudanar da Mulkin Kanzaf cikin nutsuwa yayinda idanunta ta rabashi gida wajan uku, gaba ɗaya ta sauya ma'aikata, hatta Iyalode ta mai da ita Baiwa saɓanin Jakadiya, hakan kuma yay dai-dai da lokacin da aka sanya bikin Salimerh da Junaid nan da 2weeks bayan ta gama exam, yayinda Julde na ta fara attending school. _4yers left_ Norway! A hankali wata haɗaɗɗiyar mota mai kyau tayi parking a Oslo Fashion Outlet. Shopping Malls, da sauri guards ɗin Abu Maleek suka fito tare da buɗe masa gidan baya, yana cikin wata haɗaɗɗiyar lemon ɗin shadda wacce bai taɓa sawa ba, Sai ƙyalli shaddar take kasancewar gezner ce, jaridar hannunsa ya ajjiye, a hankali ya buɗe idanunsa tare da saukesu akan sweet wacce tai wani mahaukacin girma, ta ƙara kyau, shafa kan sweet yay, kafin ya ƙara runtse idanunsa saboda sauyin bugun zuciyarsa da yaji ya sauya, kamar dai wani abu na shirin faruwa dashi, a hankali ya ɗura hannunsa a saitin ƙirjinsa yana sauraran yadda bugun zcyarsa take fita da sauri, Muryar wani guard ɗinsa ne ya dawo dashi cikin hayyacinsa, a hankali ya sauke wani lamintaccen numafashi kafin ya zuro da ƙafarsa wacce take sanye cikin wani half cover shoe black, a hankali ya fito wow! Ba ƙaramin haskawa yay ba, sumar nan har bayan wuyansa ba tare daya ɗaure ta ba, har ɗan rufe masa ido take kamar ta mace, tsananin bugun da zcyarsa ke masa ne ya sashi faɗin "Subuhanallah!" Kafin kuma gently ya nufi cikin mall ɗin guards ɗin na bayansa, Yana zuwa wajan ƙofar da aka buɗe masa ne kuma dai-dai lokacin da wasu kyawawa ƴan mata guda biyu suke fitowa, bayansu kuma wani securitie ne ɗauke da kayan da suka siya, cak ya tsaya firgitattun idanunsa ya sauke akan ɗayan wacce take yatsuna fuska, tana sanye cikin wani lace Maroon mai pink ɗin Stones, anyi mata ɗinkin duguwar riga, wuyan mai ɗan faɗi gashi da net akai, tayi ɗaurin gaban goshi, yalwatacciyar sumarta ya sauka a ƙasan wuyanta, hannunta riƙe da waya iphone 13pro max, sai ɗaya hannun riƙe da key tana ɗan juya, kana ganinta kasan Educated ce ilimi yay bala'in mugun ratsa ta, ga wani azababban kyau like ita tayi kanta, yatsunta sunsha red henna na salatif, wani wahalallan numfashi Abu Maleek yaja kafin a hankali ya buɗe baki yace "Jidderhh" kamar wacce taji saukar Muryarsa a kunanta, ta ɗan ɗaga zara-zaran eyes lashes nata, ganin ba taga kowa ba yasa ta ɗan kwaɓe fuska, hakan yasa Ikram faɗin "Jiddah are you Okey? Naga u look so worried" kwaɓe fuska Wacce aka kira da Jiddah tayi kafin idanunta yay rau rau kamar zatai kuka tace "Ikram I'm feel like Cucuu yana kusa dani, bugun zuciyata ya sauya" kallonta Ikram tayi kafin tace "haba Jiddah mene zai kawo Cucuu ki nan? Kawai damuwar da kika sanya a ranki shi ne ya sanya kike hakan" idanunta ne ya kawo ruwa tace "Believe Ikram wallahi I'm scared zuciyata ta fara buga min, sai yaushe ne zai daina jin haka? Sai yaushe zai dawo gareni I'm tried Ikram I need my husband" Girgiza kai kawai Ikram tayi kafin tace "Allah ya kyauta, kiyita wahalar da kanki akan mutumin da baki gabansa ya manta da rayuwar, haba Jiddah ana maganar 4 to 5 years rabonki dashi nikam da kin amincewa Adams da tuni kin tsige wannan gantalallan Auran" Da wani irin sauri Jiddah tace "what are you saying? Mijina bai saken ba zan saki kai na ne? And don't ever try to repeat this name wai gantallan aure, are you mad?" Murmushi kawai Ikram tayi tace "I'm not" Kana ta kama hannunta suka fara tafiya, Abu Maleek suman tsaye yay, yayinda Numfashinsa ya kusa barinsa, bawai yaji abinda suke faɗa bane, amma tun Kallon farko yasan Julde ce, a hankali ya juya tare da fita, dai-dai lokacin su Julde suka fito bayansa ta tsurawa idanu, gabanta na tsananin faɗuwa,ganin haka yasa Ikram kama hannunta da niyyar shiga mota, hannunta da taji an riƙe yasa ta juya da sauri, idanu huɗu tayi da Abu Maleek, wani irin tsalle tsalle zuciyarta tayi, a hankali kuma wani irin kuka yake Shirin taho mata, tashin hankali gaba ɗaya soyayyar ta shekara da shekaru ne ya tasu mata, tunawa da yadda ya tafi ya barta da kuma yadda yanzu ta ganshi a lokacin da ba tayi tunanin hakan ba, yana rayuwa cikin kwanciyar hankali, itama kullum cikin kuma da begen ganinsa take, haɗe fuska tayi tace "Malam mene haka? Kamar dai wata ƴar iska zaka riƙe Ni?" Baya Ikram tayi domin sarai ta gane Abu Maleek domin Julde na nuna mata picture ɗin sa wanda Mami ta tura mata, tsareta yay da idanu yana sauke numfashi tare da ƙara matse hannunta, kallon da yake mata ne yasa tai saurin ɗauke kanta tace "Malam sake Ni mana? Ko na maka sata ne? Eh?" Wani irin killer smile ya saki wanda yasa zuciyar Julde bugawa da ƙarfi, kafin yace "Na.. nahhhh" ya faɗa a taushashe kuma a raunace, Ikram dake tsaye tace "wace Nanah? Da alama ka saɓa number and.." Hannu ya ɗaga mata a kaushashe Muryar a nutse yace "stop interrupt" da sauri Julde ta fisge hannunta tace "aikin kawai, kowa ɗan iska kaje ban yafe ba" ta faɗa yayinda a ranta take faɗin astagafirullah, ganin yadda mutane suke shirin taruwa yasa ya fisge hannunta tare da janta zuwa wajan motarsa, ihu ta saka tare da faɗin "Wayyoooo jama'a sai sace ni wallahi ban sashi ba" Da sauri Ikram ta nufi wajan kafin ta ƙarasa tuni Abu Maleek ya zura Julde ciki tare da shigewa bayan motar driver yaja da wani bala'in gudu, sai da sukai nisa sosai, kafin ya dakatar da driver kana yace ya fita, kwance hannunta tayi tace "wallahi sai Ubangiji ya saka min, me nai maka da zaka ɗauke ni?" Murmushi mai taushi yay kafin a hankali yace "Stop pretending Jidderh" Haɗe fuska tayi tace "Ni ba sunana Jidderhh sunan Ilham, dan Allah ka bu ɗan ni ba ƴar iska bace" Wata razananiyyar tsawa ya sakar mata tare da faɗin "kin san Allah ki ƙara ambatar min iskanci a nan za kiga ƙarshen iskanci, a nan zan maki fata fata, na tsotse ko ina tunda halak nawa ne" Ya faɗa yana gwama numafashi, tsoro da gigita ne yasa Julde sakin kuka tare da ƙoƙarin ficewa daga motar, cikin zafin nama yasa hannunsa ya fisgota jikinsa, tare da rungome ta tsam yana sakin wahalallan numfashi, kafin a hankali kuma ya kifa fuskarsa tsakanin wuyanta ya saki wani irin raunataccen kuka kamar rawa a hankali yace. "I'm not mad Na.. nahhhh, tun kallon farko nasan i got my wife, lalacewan Cucuu kin bai kai ya taɓa matar wani ba, please ki daina cimin ɗan iska" ya ƙare maganar yana manna laɓɓansa a fatar wuyanta, Yarr-yarr haka nan taji tsigar jikinta na zubewa suna mimmiƙewa, yayinda bugun zcyarta ya tsananta, tashin hankali tsoro da kuma tarin fargaba suka kunnu cikin Zuciyarta, da sauri ta kwace jikinta tana sauke numfashi kafin tace "Malam ni ba ƴar iska bace, jikina bana ki wanne Tom And jerry bane, open the door" With much surprise Abu Maleek yake kallon Julde komai ya sauya na rayuwarta, kafin kuma ya ɗan gaba tare da motsawa gareta da sauri ta ƙara yin baya domin tuni yay luck na door ɗin, a haka har bayanta ya manne da jikin ƙofar, hannu yasa ya wani jawota jikinsa tare da rungome ta qam qam a tsakiyar ƙirjinsa mai yalwataccen gashi kafin cikin wata murya Mai whispering with a very soft voice yace "Am so sorry, Na.. nahhhh,I promise to never leave you again, I promise to be yours and yours forever, we'll be together henceforth, Am sorry for all the things you went through because of me Jidderhh, I gotcha for life Na.. nahhhh" ya faɗa yana murza hannunsa dake bayanta a hankali ya fara ƙasa da zip ɗin, yana ƙara rungome ta, kuka Julde ta saki jikinta na tsuma sosai kalamansa suka ratsa zuciyarta amma dole ta rama abinda yay mata, cikin kuka tace "wallahi bawan Allah, ban sanka ba, ban san wa kake magana ba, dan Allah let go of me ka sakeni bana son haka na tsane..." Da wani mugun sauri yay ƙasa da zip ɗin dai-dai lokacin daya manna bakinsa akan nata, Yana wani sauke fitananan numfashi mai wahalar gaske, Gaba ɗaya jikinsa rawa yake, tuni J ɗinsa ta fara harbawa ta cikin wandon Shaddar sa tana neman agaji, Abu Maleek cikin yanayin buƙatuwar miji zuwa ga matarsa, ya wani sauke wani sexual and emotional sound lokacin daya samu nasarar kama tongue ɗinta ya riƙe qam a cikin bakinsa mai ƙamshi wanda ya jiƙe da yawon bakinta, fesar da numfashi ya sakeyi jikinsa tamkar an watsa masa daskararriyar ƙanƙara haka yake ɓari a hankali ya sanya hannunsa tare da murza rigarta ya zameta daga jikinta yasubuhanallah lokacin da idanunsa suka sauka akan fararan tsayayyun brest ɗinta wanda suka wani mimmiƙe ga nipples ɗin nan yay wani tsini jajirrr dashi, wahaltaccen numafashi ya sauke tare da kwantar da ita a kan kujerar yabi bayanta ya kwanta, lumshe idanunsa yay wasu fitananun zafafan hawaye suka fara fita daga cikin idanunta, a hankali cikin nutsuwa da kuma gigitaccen salo ya dai-dai-ta kwanciyarsa a kanta tare da ƙara riƙe tongue ɗinta a hankali yana sakin wani gurnani ya bawa harshe ta wani amintaccen tsotsa a hankali kuma ya fara yawo da hannunsa a saman naked body ɗinta kasancewar ko bra babu jikinta, wani kalan Lumshe idanunsu sukai dai-dai lokacin da Abu Maleek ya.... Ai weekend Lfy🌝🤝🏻 *_73-74_* Sauke wani Irin fitinannan numafashi yana jin duniyar na wani irin juya masa, Tamkar zata kife dashi, wasu fararan taurari masu hasken gaske suke gilmawa ta cikin idanunsa, ga wani fitananan abu ya yake ratsa dukkan sassan jikinsa, cikin wani rin abu mai kama da zaucewa, ya sanya tafukan hannayensa duk biyun ya ƙara copping face ɗinsu waje guda, Jiki a matuƙar kasalance domin duk wutar feelings ɗinta ya zautar dashi, Ya sanya ya susuce ya zama kamar ba professional footballer ba, the roller king of Kanzaf, the emire best arteries, ya zama kamar wani ɗan yaye wanda ba'a gama zare sa daga mama ba, Cikin wani azababban abu ya zame bakinsa a hankali daga saman nata, dalilin datse bakinta da tayi, A hankali yana sauke ajjiyar zuciya mai kama da ɗan shashi kuka ya manna fuskarsa a tsakiyar ƙirjinta, wasu zafaffun hawayene masu kama dana farin cikin yana yin gudunsu kuma da zafinsu zai sanya ka fahimci hawayen na Zallar damuwa ne, Julde kowa wasu siraran hawaye ne suka fara saukar mata, daga cikin idanunta zuwa saman sumar kansa, tana jin kanta cikin tsantsar farin ciki mara misaltuwa,. Yau itace tare da Ballowo ɗinta, Cucuu ɗinta ya bayyana gareta a lokacin da ba tayi tunanin hakan ba, Wata Ajjiyar zuciya ta sauke tana jin kamar ta rungomesa, amma ba zata iya ba she can't cos dole yay paying all rashin da tayi nasa, itama yanzu dole tai punishing ɗinsa da jikinta, Hannu ta sanya a hankali da niyyar zame jikinta, da sauri taji ya ƙara ƙanƙame ta, yana ƙara tura fuskarsa tsakiyar ƙirjinta, kana a zafafe yake sauke wasu tagwayen ajjiyar zuciya wanda suke fita da sautin Muryarsa mai kama data Mayun wacin zaki! A hankali kuma ya ware laɓɓansa wanda suke ɗauke da danshin Salivas ɗinsa, ya haɗe da danshin hawayen da suke sauka daga saman idanunsa ne, A hankali ya ƙara sauke ajjiyar zuciya lokacin da yake ƙara ware jajayen laɓɓansa masu kauri da wani sanyi, Dai-dai tsakiyar ƙirjinta wanda suka ɗan bayyana dalilin zame saman rigar da yay ya sauke mata wani irin amintaccen sumbata, kafin a hankali ya tsuke bakinsa ya riƙe fatar wajan a bakinsa sosai ya shiga yi mata wani irin tsotsa mai tafiya da hankali dukkan macan da akaiwa, bare kuma sabuwa ɗaya mai jini a jika like Julde.. Wani irin bugawa zuciyoyinsu sukai a lokacin guda, yayinda gaba ɗayansu suka rungome junansu, saboda wani irin abu mai wahalar fassaruwa ya shiga gilmawa a cikin zuciyar kuwannan su, Julde wacce ƙirjinta ke tsananin harbawa, Zuciyarta na wani irin tsalle tana runtse idanunta, A hankali kuma ƙwallar dake cikin idanunta suka sauko mata, abubuwan da suke mata yawo a jiki sun girmi dukkan tunaninta, wani irin zabura tayi lokacin daya kifa tafin hannunsa a saman lafaffan cikinta, wani irin miƙewa tsigar jikinta sukai, ga kuma wani irin abu da taji a jikinta wanda bata taɓa jin irinsa ba ko makamancin hakan ba. Tabbas ba zata jure yadda yake mata ba, domin a ko wanne kalar salo da yay mata ji take Tamkar numfashinta zai bar Zuciyarta ne,wani rin abu ta keji na tsarga nata wanda dalilin hakan Zuciyarta ke son bada ita ta hanyar sallama masa ragamar gangar Jikinta baki ɗaya. Wata iriyar zabura tayi tare da tattaro dukkan ƙarfinta ta hankaɗa sa baya, Idanunsa a lumshe ya ɗanyi baya domin bashi da wani ƙarfi ko kuzarin da zai hana kansa matsawa daga gare ta, jikinta ne ya fara rawa cikin tarin fargaba ta fara kiciniyar gyara zaman rigar ta. Abu Maleek narkakkun idanunsa da suke a lumshe ya buɗe tare da sauke su a kanta, wata iryar harbawa J ɗinsa tayi da sauri ya sanya hannunsa ya dafe saman mararsa dalilinsa na son hana Jalal ɗinsa fito da ƙwaɗayin ta a fili, Wani irin fusga numafashin sa yay, wanda hakan yasa a wahalarce ya janye jajayen idanunsa daga kanta yana ƙara matse mararsa da hannunsa dake wani zabura tana kumbura, shi kansa bai san lokacin da abin nasa yay worse haka ba, shi bai ma ɗauko ta da niyyar yin wani abu ba, Amma ina gama ɗaya ya kasa riƙe kansa saboda wata fitinanniyar wutar sha'awar ta dake ƙara zautar masa da tunaninsa. Ita kowa dake zaune bayan ta gyara zaman rigar ta da ɗan saci kallonsa ganin ya dawo da kallonsa gareta ne yasa, tai ƙasa da kanta, Tana ƙara haɗe yatsun hannunta wanda sukai sharr dasu saboda henna ɗin da suka sha, Cikin gwama numafashi ya ƙara narkewa jikin kujerar tare da ɗan tattaro dukkan ƙarfinsa ya matsa zuwa gare ta, Runtse idanunta tayi ƙirjinta ya shiga ɗagawa, gaba ɗaya Ballowo ɗinta ya sauya sauyin da yake neman tsoratar da ita, Cikin wani irin sabon yanayi garesa ya haɗa numafashi waje guda, laɓɓanta masu kauri wanda suke jajirrr ya kalla,kana a hankali kamar wanda ake jansa da mayan ƙarfe ya ƙara matsawa kusa da ita, a hankali kuma ya ɗaga ƙafarsa guda ɗaya da ƙyar ya aza bisa cinyarta, A gigice tace. "Innalillahi wa'inna ilaihir" Idanunsa da suke a lumshe ya ware tare da kallonta baya jin zai iya magana dan haka ya ɗan zame kaɗan tare da aza kansa bisa shoulder ɗinta, Da sauri ta ƙara runtse idanunta tare dasa hannunta ta ture kansa tare da yunƙurin kauce masa,cikin zafin nama irin na masu buga ball ya sanya hannunsa duk biyun ya jawota jikinsa tare da mannata a saman ƙirjinta, a ɗan zauce ta tura fuskarsa tsakiyar ƙirjinta tare da sanya tattausan hannunsa mai fidda wani zufa a ƙasan wuyanta, a hankali ya fara tura hannunsa zuwa cikin sumar kanta ciki wani ƙawataccen salo ya zare ribbon dake ɗaure da gashin nata, nan take sumar kan nata ya baje ya rufe mata fuskarta, hakan yasa gaba ɗaya shima Abu Maleek ba'a ganin nashi fuskar duk gashinta ya rufe fuskokinsu. Wani irin danna hannunsa yay a cikin sumar kanta, tare da ɗago kansa ya riƙe faffaɗan ququnta da hannunsa qam qam babu wani damar sakewa, no way to run! A hankali ya danna hancinsa bisa sumarta ya shiga shaƙar dadɗan ƙamshin dake fita ta cikin gashinta, ga wani santsi da gashin yay wanda ya ƙara zautar da Ballowo, Wani sound ya sauke mai kama da gurnani, a hankali ya janye hancinsa tare da zame fuskarsa daga saman sumarta, raunatattun idanunsa masu kama dana ɗan maye ya sauke mata a saman fuskarta, A hankali ya tsurawa laɓɓanta idanu, yana tunanin how soft and sweet it will be, domin a ɗazo bai tantance yadda ya jisu ba, Lumshe idanunsa a hankali yake maida ƙwallar dake cikin idanunsa, domin baya son a yanzu ta fahimci cewa itace rauninsa, Uwa uba bai gama tantance abinda yake ji game da ita ba, so ne ko kuma tausayi ne? Ko kuma amanar da ake bashi yake son kula da ita? Wannan abubuwan guda uku sune suke yiwa zuciyarsa kai komo till now kuma bai san inda ya ajjiye Julde a zuciyarsa ba, kawai what all his know shine she's so special to him. Ajjiyar zuciya ya sauke kafin ya ƙara sanya tafin hannunsa yay copping face ɗinsu waje guda ba, qam qam haka Julde ta runtse idanunta, tare da wani fisgar wahaltaccen numafashi wanda yake Shirin tafiya da dukkan nutsuwarta, a hankali rawar da jikinta yake ya tsananta, sam ba zata jure wannan haɗuwar numafashi da gamayyar gangar jikinsu suke ba, hakan yasa ta fara fidda wani kalar numfashi jikinta ya shiga ɓari, hawayen da suke maƙale a cikin idanunta suka gangaro zasu sauka a fuskar Abu Maleek, Da wani irin sauri ya ƙara manna fuskarsa akan nata, cikin wani irin sabon kuma baƙon yanayi a gare su duk su biyun ya zaro tattausan tongue ɗinsa tare da manna shi a saman innocent face ɗinta. Wata kasalalliyyar ajjiyar zuciya suka sauke a tare, lokacin tattausan tsinin harshen Abu Maleek ya sauka a saman fuskarta, a hankali ya sauke Ajjiyar zuciya yana mai ware fitinannun idanunsa akan yana kallon wani zallar kyau data ƙara kamar balarabiya, Tsananin mamaki da kuma tarin Al'ajabin daya sanya hawaye suke fita daga cikin idanunta ya sanya ya ɗan sauke numfashi a hankali, tare da ƙara manna kan harshansa a saman ƙuncin ta, wata zazzafar iska ya fesar lokacin da ɗanɗanon hawayenta ya dira a saman harshansa, yayinda ya kejin wasu masifaffun abubuwa nayi masa yawo a saman jijiyoyin kansa abinda bai taɓa tunanin kasancewa dashi ba kenan. Ajjiyar zuciya Julde ta sauke,tare da yin shiru, irin shirun nan dake nuna mutum kamar ya zauce ta zama kamar wata statue, al'amarin Ballowo ɗinta ya ƙara mata Mamaki domin bata taɓa sanin haka yake ba sai yanzu, Ba tare da saninta ba sai ji tayi idanunta na buɗe wa a hankali, tare da sauke ganinta a saman fuskarsa, cikin Sa'a idanunta ya sauka a cikin nasa, lumshe idanunsa yay bazai jure kallo daga cikin idanunta, A hankali kuma ya fara sarrafa harshansa akan fuskarta yana bin duk inda hawayen yake sauka tare da lashe sa zuwa cikin bakinsa, Ƙasa ya farayi da bakinsa zuwa saman laɓɓanta ganin abinda yake shirin yine ya sanya tai saurin zame fuskarta cikin haɗe fuska tare da tattaro nutsuwarta tace. "Unlock the door please" Lumshe idanunsa yay saboda wata kasala da Muryarta ta haifar masa, lips ɗinsa ya ware tare da fara tsotsar su, hakan da yay ba ƙaramin ta siri yay akan Julde ba, domin ji tayi, Wani abu ya fara mata yawo a saman mararta, ga wani tashi da tsigar jikinta keyi suna zubewa, jikinta ta cure waje guda tana sauke ajjiyar zuciya, a hankali ta lumshe idanunsa saboda saukar Muryarsa da taji yana faɗin. "Na... naahh" Ya faɗa a raunace da wani iriyar murya mai cike da tarin damuwa da kuma so da ƙaunar wani abu dake tattare da ita, Shiru tayi masa, duk da cewa ta jisa saboda bata shirya nuna masa kanta a yanzu ba, Jin tayi shiru ne ya sanya Abu Maleek buɗe gajiyayyun idanunsa wanda suka janye tare da yin wani jaaa, babu komai cikinsu sai zallar fitina, da tarin kwaɗayi. A hankali ya sanya hannunsa tare da matso da ita dab dashi, yana shaƙar ƙamshin Jikinta dake fita yana ratsa cikin hancinsa,. Hannunta dake cikin nasa ya manna a cikinsa, hakan yasa Julde tai saurin buɗe idanunta jikinta ya shiga kyarma, Kallonta yay tare da ɗaga mata gira haɗi da kashe mata ido guda ɗaya, ya wani fito da harshen sa waje ya shiga karkaɗa wa, a tsorace ta buɗe baki tace. "Stop it, nifa ba ƴar iska bace" Ta faɗa hawaye na saukar mata, domin duk Cucuu ɗinta ya firgitar da ita, Numafashi mai zafi Abu Maleek ya sauke kafin ya ƙara matsota jikinsa yana lura da yadda Jikinta ke rawa amma hakan baya damunsa, cikin wani irin narkakken Murya mai bala'in daɗi a kunanta ya manna bakinsa a saman kunanta kana a hankali kuma yace. "Ni kuma ta taccen ɗan guguwa ne ba ɗan iska ba yarinya" Ya faɗa yana wura mata iskar cikin bakinsa tare da fito da tongue ɗinsa ya lashi fatar kunanta tare da ɗan tsotsa, Abubuwa ta keji ta tsinin harshen Cucuu ɗinta yana ratsa cikin jikinta, al'amarin daya sanya buɗewar dukkan wata ƙofa dake saman fatarta kenan, Ƙara kame Jikinta tayi waje guda azaba goma da Ashirin ta saukar mata, yayinda kuma zuciyarta ke rimarta gangar Jikinta ke son rinjayar ta zuwa garesa, Cikin fisgar numfashi tace. "Dan..Dan Allah ka sakeni ban so, wallahi ban sonka ba, bana son haka na tsaneka bazan taɓa sonka" A hargitse ya juya tare da sanya dukkan hannayensa ya fisgota jikinsa tare da ƙanƙame ta a faffaɗan ƙirjinsa yana sauke numfashi cikin zaucewa, tashin hankali, ruɗu tsananin mamaki da ta'ajjuji yace. "What! Wat are you saying baki so na? Are you out of your sense Jidderhh nine baki so? Ni Ballowo ɗinki Your professional footballer mijinki, Cucuu naki nine baki so wallahi ƙarya kike" Ya faɗa jikinsa na rawa sosai tashin hankali ya bayyana saman kamilalliyar fuskarsa mai cike da Ilhama da nutsuwa. Cikin kuka tace. "I hate you bana sonka, kawai daga ganin mutum saboda kwarewa a iskanci zaka ɗauke ni, salon ace min ƴar iska ko?" Wata muguwar matsa yay mata wanda ya sanya tai saurin rungomesa tana sakin ƙara domin ji tayi kamar zai ɓalla mata ƙashin bayanta cikin Muryar kuka yace. "Na... nahhhh the you really hate me?? What i have done to you? Tun kafin na haɗu dakai nasan yau zuciyata zata haɗu da ƴar uwarta, saboda tsananin bugawar da take min, kin san abinda da naji lokacin da idanuna suka sauka akan ki? Ji nai kamar na tafi da gudu na rungome ki, ko zan samu sassaucin daga zafin da zuciya ta kemin, na ɗauka zaki happy da gani na, ashe nai mistaken, niɗin bafa mahaukacin da kika sani bane a da, i can't sleep kamar kowa look at me,ba kiga yadda na rame ba??" Ya faɗa yana buɗe mata faffaɗan ƙirjinsa nan take zanan Taswirar Alaafi ya bayyana a jikinsa, idanunta ta ɗauke tana jin Zuciyarta na bugawa, ji take kamar tayi ba dai-dai ba amma sai kawai ta maze tace. "Malam i don't even know you, and who is Nanah or Jidderh? I'm Ilham dan Allah allow me to go haba" Ta faɗa Idanunta na ƙara cika da hawaye, Dam!! Dam!!! Haka zuciyar A.m ta buga kafin kuma, calmly taji ya sakar mata wani irin sexy kuka yana maganganu cikin kukan kamar mai faɗan yaro tare da faɗin. "You didn't allow me to touch you, you didn't allow me to suck your softness lips, you didn't allow me to hug you, i Only kissed your lips, haba Na.. nahhhh su kike nabi matan banza ne? Eh?? Kullum kina raina amma Zuciyata taƙi yadda ta aminci na koma cikin garin nan, ji nake kamar za'a kashe Ni bana so ko kaɗan, Until now we haven't had our first kiss as husband and wife ba, you're pushing me away when u are the only wife i have" Shiru yay yana sauke numfashi tare da jan ajjiyar zcy kafin yace. "I can't eat anything Jidderhh nasan Olser ya cinye Maki ni, i knw i made a very big mistake amma ki saurara kiji mai zan faɗa, i hungry kibar ni nai naji ɗumin jikinki please" Ya faɗa yana manna hannunta a saman cikinsa dake ta ihun yunwa, a kaikaice ta kallesa yay bala'in ramewa idanunsa sun faɗa sai fari daya ƙara. Jin yana yin ƙasa da hannunta zuwa mararsa yasa ta zabura ta kwance hannunta, cikin kuka tace. "Dan Allah ka barni, wacce kalar masifa ce wannan, sai dai idan aljanu suka buɗe maka idanu, amma Ni ba Jiddah bace dan Allah let go of me" Idanunsa kawai tsura mata idanu, a hankali ya ƙara sakin ajjiyar zuciya irin na wanda yaci kuka ya ƙoshin nan kafin kuma cikin tattausa Murya mai cike da rauni yace. "Okey Ilyhemm, kina son tafiya?" Daga jin yadda yace Ilyhemm ɗin kasane ba ko wanne kalmar Hausa ya iya faɗa ba, Da sauri Julde ta ɗaga masa kanta, kai kawai ya jinjina yana ƙara Lumshe idanunsa yana jin zuciyarsa na tsinkewa abubuwa da yawa sunyi masa yawa, cikin gajiyawa yace. "Ok mekike a nan?" Ya faɗa yana tsura mata idanunsa masu kaifi, saurin ɗauke idanunta tayi kafin tace. "Meye naka?" Gajeren tsaki yana a ransa yace "Uhm Abu Maleek ka shige su tunda su Julde aka zama manyan mata" a fili kuma yace. "You're my friend now, mayar dake gida zan" Ya faɗa a taushashe da kuma son sanin abinda ya rabata da Nigeria zuwa Russia, Zaman ribbon ɗinta ta gyara tana faɗin. "Ina karatu a nan Norwegian University of Science and Technology a nan hostel ɗin mu yake" Kallon ƙirjinta da suke a cike yay a ransa yake faɗin "i for give you my Jewel" a fili kuma yace. "The you love me Ilyhemm!!!..???" Ya faɗa yana riƙe hannunta tare da manna laɓɓansa a tsakiyar tafin hannunta, Yarr-yarr haka nan gashin jikinta suka tashi kafin da sauri ta janye hannunta tace. "I'm already taken, i don't love you bana son....." A gigice cikin wata muryar tsawa yace. "Out of my car..." Ya faɗa yana unlock na door da sauri kamar mai jira ta fice jikinta duk rawa yake, Tana fita ya kifa kansa in between his legs ya saki wani irin raunataccen kuka tunda yake bai taɓa yiwu wani abu kuka ba,amma one time this Fulani girl zata zautar dashi. Julde na fita ko gabanta bata gani saboda kukan da yazo mata, gani wani tsoron na fargaban halin da Cucuu ɗinta zai kasance. A hankali ta samu mai texsi ta tsare shiga tayi tana shiga itama ta tura kanta a tsakanin tafukan hannunta ta shiga rera kuka har wani shuɗewa take, mai taxsi ɗin kam kira yake. "Sai Hqr hajiya ina zan kai ki?" Shiru tai masa domin gaba ɗaya bata jin abinda yake faɗa, ganin sai tafiya suke bai san inda zai kaita ba yasa cikin ɗan ɗaga Murya yace "Hajiya ina zamu?" A firgice ta ɗaga kanta tana sauke wasu tagwayen ajjiyar zuciya cikin raunatacciyar murya mafi ƙarshen rauni tace "Norwegian University" ta faɗa a gajarce tana maida numfashi tare da manna bayanta a jikin kujerar motar, a haka suka isa makarantar har gaban hostel ɗin su, tsaki taja ganin babu hand bag ɗinta babu wayanta, kallon Mutumin tayi tana yatsuna fuska tace. "I'm sorry bari na amsar maka kuɗin ko?" Kai ya jinjina tare da faɗin "babu damuwa" shiga tayi hostel ɗin kai tsaye room ɗin ta ta nufa kasancewar su biyu ne saboda tsoron dasu keji yasa basu ware ɗaki ba, ɗakin da faɗa saboda duk a tsorace take hakan yasa Ikram miƙewa tace "heyyyyy clam down ok" ta faɗa tana kama hannunta tare da zaunar da ita bisa sofa, Julde da ƙyar ta buɗe baki tace "Ikram kawai mai taxsi sallamesa please" ta faɗi hakan tare da miƙewa ta shige bathroom, kayan jikinta ta zame ta haɗa warm water, kallon naked body ɗinta tayi,tana kallon yadda saman laɓɓanta sukai jaa, wai a haka ma bata bashi damar tsotsar bakinta yadda ya keso ba, sosai ƙwarai tai mamakin abinda kebin laps ɗinta, dan haka data tashi wanka na tsarki ta fara kana tai wanka baki ɗaya (wanda bai gane kan wankan ba ya duba littafin MOON). Ikram na fita ta sallami mai taxsi ɗin ta dawo Parlo tana sakin murmushi, ɗaure da towel Julde ta fito tana haɗe fuska, a ɗan gurguje ta shirya kanta cikin wasu white cotton ɗin Nightwear ta ɗura bandana a saman kanta, Ikram ce tace "Uhm lallai yau mata da miji an haɗu hadda su wanka" banza Julde tai mata domin wata Kunya ce ta kamata duk da cewa Ikram is her best friend amma babu yadda za'ai ta faɗa abinda mijinta yay mata, wannan wani amintaccen sirri ne tsakanin mata da mijinta, Murmushi mai sauti Ikram ta ƙara saki kafin tace "ina wannan ranar kike jira ko? So why are you pushing yourself like this? Wallahi idan zaki bayyana masa kanki gwamma kiyi, domin yadda ya ganki ɗin nan, uhm kima yi addu'a kada ya ɗura mako ciki kafin ya janye ki ko kuma Nigeria tare" a gigice Julde ta kalli Ikram cikin Marai-raice fuska tare da tura baki gaba tace "ƴar ni ɗin nan za'a ma ciki Goodness" ta faɗa tana haɗa tatacciyar madara a mug tare da tsiyaya zuma a ciki, tare da sanya spoon ta shiga juyawa, dariya Ikram tayi tace "I'm telling you Jiddah, kinga san yadda Mazan Yaruba suke bala'in son mace kowa?" Taɓe baki Julde tayi tana ƙarasa shanye haɗin da tayi tace "Thank God ni ba'a so na saiki shafan lafiya" Ta faɗa cikin sanyin jiki, domin tana da yaƙinin Jalaluldeen baya sonta kawai babu yadda zai iya ne yaci gaba da riƙe ta matsayin mata, Ikram kusa da Julde ta dawo tace "Tayaya kika san baya sonki? Eh?? Kin bashi dama ne? Ko kuma shi ne yace bai sonki, Uhm go And read Our secret or Uncle ne" buɗe ido Julde tayi irin mene hakan? Gani haka yasa Ikram faɗin "I mean ki karanta novels ɗin Nimcyluv, zaki gane wasu abubuwan domin naga idan na faɗa maki ba lallai ki gane ba, ta iya book sosai zan sanya sarauta cikin top 10 na online writers bare naji soon za'a buga littafin Sirrin mu zuwa kasuwa, Wheel akwai grp na matan aure da ƴan mata mai suna WE ARE ALL WOMEN da za'a fara class a cikin su on 20/1/2020 a grp ɗin littafinta tsintacciya, so iya mutane 50 zata ɗauka, look Jiddah yanzu maza tsada suke samun kamar Abu Maleek abune mai wahalar gaske Ni wallahi bai taɓa tunanin haka yake ba, ganinsa a zahiri ya girgiza Ni yana da bala'in kyau kamar mazan series film ɗin zee world believe ki karanta littafin Sarauta babu takaici ko kaɗan ok" shiru kawai Julde tayi domin bata jin zata iya karatun amma tana son sanin haƙikƙanin so na gaskiya sai kawai tace "taya zan samu?? Da kuma class ɗin?" Da sauri Ikram tace "ga number ta, ki mata magana a whatsapp ko kuma ki mata Dm it will be better whatsapp ba ko wanne message take buɗawa ba, kici kina son Uncle ne da Our secret sai class ɗin zata maki bayani ko kuma ki sauke wattpad application ki fara karanta free pages ko ki siya a Okadabooks" number ta amsa kana ta buɗe littatafan ta, ta shiga dubawa domin exam ɗin gobe. Abu Maleek da sauri ya fito daga cikin motar bayan driver yay parking kai tsaye upstairs inda room ɗinsa yake ya nufa, yana zuwa ya faɗa saman bed yana haɗe numafashi, Sweet ta ƙarasu wajansa da sauri yana ganinta ya sanya hannunsa ya rungome ta sosai a jikinsa yana sauke numfashi cikin damuwa yace. "The you know what sweet? I got my wife today amma tace bata so na, handsome guy like me wai tace bata so na" karkaɗa jela sweet tayi kamar mai fahimtar maganarsa da sauri kuma ta sauka daga kan bed ɗin babu jimawa ta dawo bakinta ɗauke da fure mai ƙamshi, kallonta yay sai kawai ya kwaɓe fuska kamar yaro yace "i can't Sweet ni i don't know how to say i love You fa, and kin fiye min ita, tunda kina bari naji ɗumin jikinki a good wife never leave her husband" ya ƙare maganar yana cilli da furen tare da ƙanƙame sweet kana ya lumshe idanunsa, a hankali kuma ya buɗe saboda ƙarar notification da yaji, haɗaɗɗiyar wayarta ya kalla kafin ya sanya hannunsa ya ɗauki wayar yana mirginawa gefe guda, wayar yabi da ido a ransa yace "eyeee En mata Cucuu an fasu duniya" he doesn't know how to say an fasu gari! Sai duniya, Wayar ya shafa kasancewar irin nashi ne sosai yay maki ganin babu wani lock a wayar, cikin natsuwa ta shiga gallery da wani rantsantsar photon ta yaci karo, tana cikin swwiming pool sanye da fararan kayan shan iska gashinta ta jiƙe da ruwa, a hankali ya tsorawa ƙirjinta idanu lokacin daya sauke ganinsa a saman nipples ɗinta ji yay J ɗinsa tayi bala'in harbawa da sauri ya kifata ya hanata miƙewa yana jin yadda take huci, a hankali yaci gaba da kallon photos ɗin, har lokacin da yazo wanda take zaune saman kujerar mulki tana sanye cikin wata kamilalliyar shiga ta milk ɗin Alƙyabba, ga crown a kanta, ta fito a Queen of Kanzaf! Cikin tsantsar farin ciki yaci gaba da kallon photon amma babu photon ko mutum guda na Alaafi, har ya huce wani photo sai ya dawo, idanunsa ne ya sauka akan wani ƙyakƙyawan yaro mai tsananin kama dashi, da ace yay mu'amala da Na.. nahhhh sa kafin ya tafi Tabbas da yace wannan ɗan sa ne, to who is he?? Ƙarar notification ya ƙara ji a hankali yay scrolling down sunan Hamma Adams ya gani kafin Rubutu ya biyo baya, tun kan ya karanta jikinsa ya ɗauki rawa a hankali ya fara bin rubutun word by word. _“I miss you cute,kamar nai tsuntsuwa zuwa Russia na sura a Norway haka na keji, Amma Mami ta sanya Hijab tsakanin mu”_ Wani tsuma haɗi da karkarwa jikinsa ya fara idanunsa ya shiga juyewa, a hankali ya ƙara duba message na gaba. _“wane hukunci kika yanke? Ko kina nan kina jiran Mutumin da baya ƙaunar ki, bashi da lafiyar da zai iya kula dake? I miss your golden voice please pick my vedio call Kinji cute...,”_ Ɓarin da jikinsa yake ya hanashi ƙarasa karanta sauran maganar, a hankali wani duhu ya fara rufe idanunsa tunaninsa da bugawar zuciyarsa suka tsaya na wasu daƙiƙo, gaba ɗaya ya kasa motsi ji yake kamar yay tsuntsuwa zuwa Norwegian University ya ɗauke ta, a haka bacci ya ɗauke sa. Washe gari Misalin shida da wani abu suka fito daga exam hall bayan sun kammala zana exam ɗin Chemical Engineering #202, A hankali suke tafiya ga wata yunwa dake damunsa, Julde ce sanye da wata dark purple ɗin abaya sai baby hijab mai ɗan tsayi saboda sanyin da ake, lumshe idanunta tayi kafin tace.. "Wayana na keso nayi missed Mami da Anuty Salimerh, Mai Babban ɗaki hadda Hadima Zubaida i also missed my son Maleek" Murmushi Ikram tayi tace "to ki amsu mana" kwaɓe fuska Julde tayi kafin tace "how?" Wayarta ta miƙa mata tace "kira" amsa tayi ƙirjinta na dukan uku² number ta dailing tare da mannawa a kunanta, tana jin wayar na ringing ba'a ɗaga ba, kallon Ikram tayi tana kwaɓe fuska hakan yasa Ikram tace "redail" ƙara kira tayi sai a kira na uku akai answering, da sauri ta lumshe idanunta saboda wani zazzafan huci daya sakar mata ta cikin wayar a hankali kuma ya sauke Ajjiyar zuciya ba tare da yace komai ba, turo baki tayi kamar tana gabansa tace "wayana" kamar ba zai magana can kuma Murya a dashe yace "turn your back" ya faɗa yana ƙara sauke ajjiyar zuciya, a hankali ta juya zuciyarta na bugawa, da sauri ta waro manyan Idanunta a tsaye ta gansa jikin wata haɗaɗɗiyar mota, yana sanye cikin wasu masifaffun kyawawan suit sumar kan nan har wuyansa ta sauka,ya ƙara faɗawa idanunsa sanye cikin glass laɓɓansa sunyi jajirrr dasu, fuskarsa a ɗaure babu wasa, ta cikin glass ɗin idanunsa yake ƙare mata kallo yana jin kamar yaje ya rungome ta ko yaji daɗi da kuma sassauci, a hankali ya ware laɓɓansa yana mai ɗan tsotsar su yace "come here" ya faɗa a kaushashe babu alamar wasa kana ya zame ya shiga bayan motar, domin ji yake kamar zai zube saboda rawar da jikinsa yake masa, zame wayar tayi tare da kallon Ikram tace "muje" ba tare da Ikram tace komai ba tabi bayanta, har zuwa wajan motar idanunsa ya mayar kan Wayarsa yana dannawa har suka ƙarasu wajan Ikram ita tayi ta maza tace "Evening" banza yay mata hawai dan baiji taba, ganin haka yasa tai baya tare da juyawa tana girmama jan ajin Abu Maleek, Julde take tsaye ta dan sauke numfashi tace "bani wayar" ba tare daya kalleta ba ya miƙa mata wayar da sauri ta miƙa hannunta zata amsa cikin zafin nama ya sanya hannunsa ya fisgota jikinsa tare da mayar da ƙofar ya rufe, Driven dake cikin motar yaja da sauri yabar makarantar, ajjiyar zuciya Suka sauke a tare musamman Abu Maleek wanda yaji wani sanyi a ransa, jikin Julde na rawa tace "mene haka? Ni...Ni... Ka sake ni ka ajjiye Ni" ta ƙare maganar bakinta na rawa, Abu Maleek kam jikinsa duk rawa yake da wani sauri ya sanya hannunsa ya ƙara matseta a jikinsa kana cikin sauri ya tura kansa a cikin hijab ɗin ta, da wani irin sauri ya manna laɓɓansa a fatar wuyanta.... *SARAUTA* *_75-76_* *mg's skincare* Shin Ina matan suke🗣️🗣️🗣️maza kuhanzarta kumatso kusa kuma kubani aran kunnuwanku domin sanin albishir dawannan shahararran company yazo muku dashi😃🤩 Hakika tabbas duk macen data amsa sunanta bazataso afita b Koda da kwayar zarra domin hakane wannan shahararren company yazomuku da ingantattun hadaddun kayan gyaranjiki masu matukar gyara fata cikin kankanin lokaci batare da sunyima fata lahani ba domin kayan mg's organic products ne bawai na bleaching ba zasu gyara ma mutum fatane yafiddomashi da ainihin natural beauty din mutum👌hakika duk wacce batayi anfani da kayan mg's b anbarta acan karshen bayama kuwa domin Koda sabulunsu kadai kuka dana fatanku seya fita dasauran mata ballentana Kuma kuyi anfani da gbdy beauty kit dinsu wohoho wani abun baa mgn sewanda yajaraba shine zai tabbatar❣️ Shin kinafama da Pimples, black spot,sunburn, stretch mark,acne,black head, wrinkles,knuckles dama duk wani matsalan fata? Shin fatanki tana tattarewane ko kinshafa cream yabatamiki jiki😫 Shin inamasu cewa sunjaraba Basu dace b bi'iznillah sister's duk Wanda yayi using mg's sai godiya domin Koda iya herbal whitening black soap din kikayi anfani dashi zakiga ynd fatanki zaiyi clear Yana walwali jikinki zeyi fresh kina glowing my dear bare Kuma ace set dinne gbdy 🤗ga amare duk wnd yy using set dinnan baya bukatar kowani gyaranjiki domin yadda jikinki zekoma yazarce misali😘just start placing ur orders dearies DNT be left behind Available product👇 Herbal whitening black soap:3k Beauty kit:11k now 10k Blacksoap/molato whitening soap:3500 now 3k Bridal kit:20k now 18k Muna maraba da masu siyan daya ko sari nd end of year sell gamasu bukatan soap akwai special discount dik wnd zesiya Kaya dg ynx zuwa January ga discounts Nan Asama kuduba Chat 08062991549 Call 08064532391 Facebook: mg's skincare Instagram:glow_with_mgs Do you guys wanna achieve that milky skin that turns head wherever you go🤩 Then @mgs skincare gat you covered 💯 Now is time to glow😍 Pamper ur skin🦵 Shine like bride👰🏻‍♀ Glow🧖‍♀️ 💯 tested nd trusted🤝 Guarantee *SARAUTAR MARUBUTA* Yana sakin wani fitinannan nishi mai kama da qurnani, gaba ɗaya jikinsa tsuma yake ko ina da jikinsa rawa yake, hatta naman cikin jikinsa rawa yake, lokacin guda ɗaya tal da yaji daɗin ɗumin matarsa yaji sam bazai iya samun sukuni idan bata kusa dashi ba, Wata ƙaƙƙarfar ajjiyar zuciya mai tafiya da numafashin Mutum ya sauke, yana jin wasu irin fararan abu nayi masa yawo a Cikin idanunsa, ajjiyar zuciya ya ƙara saukewa tare da ƙara manna laɓɓansa a fartar wuyanta ya shiga goga mata karan hancinsa. Sanyi da kuma salon da yake, mata ne ya haddasa lumshe idanunta wanda suka janye tare da rufewa ruf, a hankali kuma bakinta ya shiga rawa, tana son furta wani abu amma ina tsoro da tarin gigita, fargaba, al'ajabi, da kuma tarin ta ajjuji suka haɗu waje guda suka narkar mata da Zuciyarta, Hakan yasa ta kasa furta komai sai rawa da. Jikinta yake teeths ɗin ta suna haɗewa waje guda suna bada wani sauti gab!! gab!! Da Sauri ta sanya hannunta ta riƙe shoulder ɗinsa tana cije lips ɗinta, lokacin da taji saukar softness lips ɗinsa a saman fatar wuyanta yana mata wani sihirtaccen tsotsa yana sauke mata zazzafan iskar bakinsa mai ɗumi sosai, Abu Maleek wani irin rawa tsokar jikinsa keyi ga wani karkarwa da fatar jikinsa keyi a lokacin guda, wata jan numfashi yay yana ƙara cusa fuskarsa a ƙirjinta yana shaƙar dadɗan ƙamshin turaren Al'ajabu dake tashi a jikinta, wanda yake neman zautar dashi, Julde ji tayi sam ba zata iya jurewa abubuwa sunyi mata bala'in rawa, ga wani abu dake tsarga mata tun daga tsakiyar tafin ƙafarta zuwa maɗigar kanta, wani kuka ne mai ƙarfi ya ƙwance mata, wanda ya sanya Driven saurin taka burki, shi kansa bazai jure halin da uban gidansa yake ciki ba, balle kuma wacce ake wa, gefen titi ya samu a hankali yay parking, kana ya buɗe ƙofa ya fita tare da rufe masu ƙofar, jin yadda take kuka numfashinta keyin sama yasa Abu Maleek zaro kansa dake cikin hijab ɗinta, da sauri kuma ya sanya hannunsa tare da cire Hijab ɗin yay cilli dashi waje guda, idanunsa ya raunace wanda suka cika da wani irin abu kafin a hankali kuma ya sanya hannunsa ya ɗauke ta cak ya azata bisa cinyarsa, cikin tsoron Ballowo ɗinta, ta buɗe baki da ƙyar tana jan numfashi tace "Dan Allah ka rabu dani, I'm scared kada naje kamin ciki" narkakkun kuma fitinannun idanunsa ya buɗe akan yana binta da wani irin sihirtaccen kallo, kamar zai cinyeta a hankali ya sauke Ajjiyar zuciya yana maida numfashi a taushashe kuma a kasalance ya buɗe hannayensa, a hankali yay Unzipping rigar sa, faffaɗan ƙirjinsa ya bayyana ta sauri ya kifa fuskarta a ƙirjinta tare da maida hannunsa ya rungome ta sosai yana sakin wani ajjiyar zuciya wacce take tawowa tun daga ƙasan zuciyarsa zuwa bakinsa, a hankali ya ƙara matseta sosai, Julde wani irin rawa Jikinta ya fara domin ko a baya bai yi mata irin wannan riƙon ba, Hakan yasa numafashin ta fara fita da sauri kanta yay mata nauyin gaske, a hankali A.m ya shiga sauke mata numafashin sa a saman fuskarta, kafin ya manna bakinsa a kunanta ya shiga tura tongue ɗinsa ciki yana lasar fatar kunanta, cikin wata raunatacciyar murya mai ɗauke da tarin buƙatuwa yace. "Calm down Ilyhemm, magana za muyi ok" Ya faɗa yana ɗan sakar mata cizo kaɗan, irin cizon nan mai tafiya da dukkan tunanin mutum, ya tafi dashi wani waje nada ban!. Cikin rawar murya tace. "To ka sake ni mana, wallahi numafashi na zai ɗauke" Idanunsa ya ware sosai akan cikin wani fitananan sabon Shauƙi mai tafiya da kuzarin Mutum da nutsuwarsa baki ɗaya yace. "No!! I can't idan na barki mutuwa zan, dan Allah kada ki kashe mijin wata Kinji" Ya faɗa yana shafo saman ƙirjinta yana mai ƙara shigar da ita, dole bata tasu ba ta sauke kanta a tsakiyar ƙirjinsa, Abu Maleek a wahalartaccen numafashi mai zafi ya sauke, a hankali ya sanya hannunsa a saman glass ɗin door ɗin ya ƙwanƙwasa, da sauri Driven ya dawo tare da buɗe murfin motar ya shiga, key yay mata yaja motar da gudu kai tsaye Herangtunet Boutique Hotel Norway ya nufa dasu. A can cikin Alaafin kowa dai-dai wannan lokacin, Queen Roomana ce zaune ita da Hadima Zubaida, a hankali kuma Queen Roomana tace. "Sai yaushe zanci gaba da ɓoye Khaleluddeen? Sai yaushe ne zan Bayyana sa matsayin ɗa kuma tsatson Late King Tunde Muhammad Jalal? Na fara gajiya Zubaida Ni a wahalarce ke da kike rainonsa a wahale, shi kansa Khaleluddeen ya gigice yake, yana son zama dolo kamar Zaki, saboda rashin ganin mutane da ba yayi, Na gaji bazan jure ganin Khaleluddeen a haka, nayi juriya lokacin Jalaluldeen ina ɗauke kai kamar bana gani, amma yanzu ba zan iya ina tunanin lokacin yayi da kowa zai fahimci gskyr abinda yake ɓoye" a gigice Hadina Zubaida tace "A'a uwar ɗaki na, a kullum ina mara maki baya akan ɓoye gskyr waye JALALULDEEN TUNDE MUHAMMAD JALAL, saboda maƙiya da kuma tarin magauta amma a yanzu bazan goya maki bayan, ki faɗi Gsky ba" Hawaye ne ya sakko daga kan ƙuncin ta kafin tace. "Sai yaushe ne hawaye ne zasu tsaya Zubaida?? Mene yasa zamuci gaba da ɓoye gsky akan Zaki? Ina jin tsoron Kada ɗan dana haifa da cikina yazo yana tsanata akan wannan Ɓoyayyan Sirrin dana ke ɓoyewa a kansa I'm scared" ajjiyar zuciya Hadima Zubaida ta sauke kafin tace "ina tunanin komai yazo ƙarshe, yanzu idan kika faɗi wani abu yazo dai-dai yake da tunzura magautan Abu Maleek, sun fimu yawa haka kuma basu san ko su waye ba, duk abinda zaki zaifi kyau a barshi har zuwa lokacin da Abu Maleek zai dawo" Lumshe idanunta tayi a hankali kuma ta buɗe lokacin da Adams yake faɗin. "Mami kina bani mamakin yadda kike tunanin Abu Maleek zai dawo, and ta tambaye ki babu a dadi akan wannan yaron who is he? Amma Kinyi ignored ɗina" Kallonsa Queen Roomana tayi cike da mamaki fuska a haɗe tace.. "Adams kace zaki bazai dawo ba? Me Zaki yay kaka har haka ne? Ka tsan zallar so da kuma ƙaunar dake tsakanin uwa da ɗan ta kuwa?" Zama yay idanunsa akan Khaleluddeen wanda yake hango zallar kamar dake suke da Jalaluldeen, yace "Mami duk ɗan da yake son Mamansa ai bazai sace ta ba" a wani hargitse Mami ta juya tace "what sata kuma? Me?" A hankali Driven yay parking a harabar hotel ɗin, kafin ya fito daga cikin motar yabar Abu Maleek da Julde ciki, A hankali A.m ya buɗe idanunsa tare da sauke ajjiyar zuciya yana mai ƙarewa fuskarta kallo, cikin wani irin kasala ya ware idanunsa sosai, tare da yin ƙasa da kansa ya manna bakinsa akan forehead ɗinta a hankali ya sakar mata wata light kiss a goshinta, Wata sassanyar Ajjiyar zuciya mai ɗan ƙarfi Julde ta sauke kafin a hankali, ta zare Jikinta daga cikin nashi, yana sanya baby hijab ɗin ta, Idanunsa masu kashe jiki ya sauke a kanta a hankali kuma da ɗan sauri da sauri numafshinsa ya fara fita, idanunsa yaja ya Lumshe yana wani fitinan yanayi na ratsa masa jikinsa, da idanunsa kawai yake kallonta, tana ɗaga idanu suka haɗa ido da sauri ta zame nata tana murguɗa masa baki, Lumshe idanunsa yana mai ɗan taune leɓansa kafin a hankali cikin ransa yace "uhm this Fulani girl Zaki bayani" Ya faɗi hakan yana sanya ƙafafuwansa a ƙasa tare da fita daga cikin motar, a hankali ya ɗan ja wani gajeran tsaki yana mai ya tsuna fuskarsa, cikin son barin wajan saboda kallonsa da yaga anayi, a hankali a ya juya idanunsa kawai ya tsora mata, tana zaune sai wasa take da yatsun hannunta kanta a ƙasa, taɓe bakinsa yay kafin ya ɗan leƙa yace. "Heyyyyy Get down" Idanunta ɗaga ta kalli idanunsa da sauri ya ɗauke idanunta, hawaye na taruwa a cikinsu murya can ƙasa tace "Ni ka mayar dani bana son shiga hotel" Kallon baki san abinda kike ba Abu Maleek yay mata, kafin a hankali gently ya tura kansa ciki kai tsaye hannunsa ya miƙa tare da kama hannunta ya jawota zuwa baƙin ƙofar, ƙin miƙewa tayi sai tirjewa take hakan yasa gaba ɗaya ya sanya hannunsa ya miƙar da ita tsaye tare da mannata da ƙirjinsa ya ɗura hannunsa ƙugunta sosai ya matse a jikinsa, da sauri ya sanya hannunta ta riƙe wist ɗinsa yana gyara fuskarsa a ƙirjinsa, Zaman Hijab ɗin jikinta ya gyara mata, kafin a hankali ya kama hannunta ya fara tafiya da ita slowly zuwa cikin reception ɗin, kai tsaye upstairs yay, dai-dai lokacin Saif yake sakkowa domin tunda yazo bai tafi ba sai angama buga wasan su Abu Maleek zai tafi, Kallonsu Saif yay saboda wani mugun haskawa da sukai, ba ƙaramin da cewa sukai da juna ba, kyau da gogar kyau, Murmushi Saif yay ba tare da yace komai, Harara kawai Abu Maleek ya watsa masa a ransa yana faɗin "munafiki banza" a hankali suka fara taga steps ɗin benen har zuwa room ɗin ɗin da Abu Maleek yake. Wani irin sassanyan numfashi Julde ta sauke lokacin da wani irin dadɗan ƙamshin air freshener ya daki hancinta, wanda ya haddasa lumshewar idanunta ba tare data shirya ba. Shiga ciki yay ita kuma ta tsaya a baƙin ƙofar, hankali Abu Maleek ya fara zare rigar jikinsa, wani irin masifaffan harbawa Zuciyarta tayi lokacin da ƙyakkyawar surar ƙirjinta ta bayyana, da wani irin sauri ta runtse idanunta, Tana sakin wani numfashi da sauri, Abu Maleek yana zame rigar jikinsa a hankali ya sutale long wondon dake cikinsa ya rage daga shi sai 3gauter, murɗaɗɗan jikinsa irin na masu gym ya bayyana, ga six pack of his body ɗin gwanin sha'awa, Cikin nutsuwa haɗi da Zallar izzarsa ya fara takawa zuwa inda take tsaye, da sauri kuma a ɗimauce ta buɗe idanunta saboda saukar Numfashinsa da taji a saman fuskarta, wani irin runtse idanunta tayi lokacin daya ganshi dab da ita, bakinta na rawa da ɓari, tsoro da kuma tarin fargaba suka shigeta, cikin wata iriyar siririyar muryarta tace. "Ba..." Sai kuma tai shiru tana girgiza masa kanta, Idanunsa da sukai wani bala'in ja ya buɗe a kanta ya wani fidda numfashi, a hankali ya kuma janye idanunsa tare da jan wani mayataccen numafashi, wasu fitananun numfashi ya fara wanda ya sanya Julde sauri haɗe Jikinta waje, a hankali ya ƙara buɗe idanunsa jikinsa a matuƙar sanyaye ya saka hannunsa tare tallafo haɓarta, haɗi da copping face ɗinsu waje guda, a dai-dai kan bakinta ya manna nasa tare da kuma sa ɗura karan hancinsa a kan nata, ƙwantaccen sajansa mai bala'in laushi da kuma santsi ya shiga goga mata a fuskarsa. A hankali ya ƙara danna mata tsinin hancinsa ya danne mata ƙofar shaƙar iska, Ciki jan numfashi a wahalarce tai saurin riƙesa tana fidda numafshin, idanunsa ya buɗe sosai a hankali kuma ya ware bakinsa, Tare da fiddo da harshen a shiga Kaɗawa a hankali kuma ya ɗan manna tsinin tongue ɗinsa a saman laɓɓanta, Wani irin sanyi na ya ratsa mata jiki, a wani mugun yanayi ta buɗe idanunta hawaye na saukar mata, Wani irin sassanyan abu taji tun daga tsakiyar tafin ƙafarta zuwa tsakiyar jijiyan kanta lokacin daya tura harshen sa cikin bakinta ya shiga lalubo harshen ta, da wani irin sauri ta kwace numafshinta dake ƙoƙarin barin ta, Ciki. Sauri ta sanya hannunta ta riƙe masa ququnsa tana fidda wani emotional sound mai ɗauke da wani irin fitinannan zazzafan numafshi, Wani irin cafka yaywa tongue ɗinta lokacin daya riƙesa a bakinsa, "Sheyyyyyyhhh" Wani dugun numfashi yaja lokacin daya dai-dai-ta tsakiyar harshen ta yay mata wani amintaccen tsotsa mai gigita mutum, Wani irin kyarma da ɓari jikin Julde ya fara saboda wani sabo kuma baƙon al'amari daya shiga ratsa tsakiyar tafukan hannunta tare dayi mata yawo a fatar Jikinta, A hankali ya zare bakinsa daga cikin nata tare da manna lips ɗinsa a tsakiyar goshinta, ajjiyar zuciya suka sauke a tare, wani jiri ke kwasarta hakan yasa gaba ɗaya tayi kan Abu Maleek cikin sauri ya tare ta, Ta faɗa jikinsa, rungome ta yay sosai a jikinsa yana jin yadda Zuciyarta take wani bugawa tare da yin tsalle, a hankali ya sanya hannunsa tare da ɗaukan ta cak, tare yin sama da ita da sauri ta sanya hannunta ta saƙale wuyansa yana sauke ajjiyar zuciya, idanunsa kawai ya sauke mata domin baya jin zai iya magana, a bedroom ɗin saman bed ɗin ya sauke ta, Da Sauri kuma ya juya ganin haka yasa Julde marai-raice fuska tace. "Ka bani phone na, ni tafiya zanyi" Tsayawa yay tare da kallonta muryarsa na ɗan rawa murya can ƙasa yace. "Uhm I'll be back ok" Yana faɗin haka ya fice, wani bedroom ɗin ya shiga kai tsaye bathroom ya shiga tare da sakarwa kansa shower, wasu numafashi kawai yake fitarwa, a hankali kuma ya diga sheƙawa J ɗinsa ruwan sanyi wacce ta miƙe sosai tana wani numafshi, alwala ya ɗaura kana ya sanya wata farar Jallabiya, mai kyau,kai tsaye sauka yay ya nufi Masjid ɗin dake cikin hotel ɗin. Julde a sanyaye ta miƙe tsaye tare da nufar inda take tunanin bathroom ne, alwala tayi ta shimfiɗa abin Sallah, Tana zaune a Isshā mamaki ya cikata me yake nufi da ita ko a nan zata kwana ne?? Ƙarar waya taji hakan yasa ta miƙe cikin nutsuwarta mai ɗaukan hankali ta nufi wayar, Murmushi tayi mai ƙayatarwa ganin sunan Momma! Zama tayi ta ɗauki wayarta a hankali kuma ta zame tare zama a ƙasan carpet ɗin cikin zallar farin ciki tace. "Mamina" Ta faɗa a sanyaye cikin nuna kewarta da tayi, a hankali Queen Roomana tace. "Daughter yana ji voice naki haka?" Ajjiyar zuciya Julde ta sauke kafin tace. "Mami i saw him" Shiru Queen Roomana tayi kafin tace.. "Who? Waye kika gani?" Hawayen dake ciki idanun Julde ne ya sauka cikin tausayin Mami tace. "Mami naga zakin ki, i saw my Cucuu day before yesterday" Wani irin ajjiyar zuciya Mami ta sauke tana mai zubewa ƙasa kusa da ƙafafun Mai Babban ɗaki tace. "Allahamdulillah, Allah na gode maka, Daughter ya kukai dashi?" Shiru Julde tayi sai kuma tace. "Yana gani na yace Jidderhh!! Ni kuma nai pretending bani bace ban sashi ba" Jinjina kai Queen Roomana tayi kafin a hankali tace. "How is he?" Kallon ƙofa tayi tace. "Mamina ya rame sosai, duk ya damu kansa, yanzu ma ina makaranta kawai na gashi ya takura min na bishi inda yake da niyyar amsar wayana daya karɓa, Mami I'm scared I don't know what should i do yana bani tsoro jiya hadda kuka" Da mamaki Mami ta maimaita kuka? Kafin kuma ta saki Murmushi tace. "Ok Dear you're your responsible, ki kula dashi ki sanya masa so da kuma ƙaunar dawowa garemu, kin san wannan kujerar tun bayan tafiyarki babu wanda yake kai, nayi nayi Salimerh ta amsa taƙi tace bata son tashin hankali" A sanyaye Julde tace. "Mami Hamma Adams fa? Mami ina Adda Zubaida?" Murmushi Mami tayi kafin tace. "Adams shine babba amma babu wanda yafi dacewa daya hau wannan kujerar sama da zaki, domin shima King Tunde Muhammad Jalal ajjiya ce a garesa" Da rashin fahimta Julde ta buɗe baki zatai magana, da sauri kuma tace. "I'll catch you later Mami" A hankali Abu Maleek yake binta da kallo, jikinsa ya bashi da wani amintaccen sa take magana, walking slowly ya ƙarasa bakin bed ɗin ya zauna yana Lumshe idanunsa, miƙewa Julde tayi tsaye tare da nufar ƙofa zata fita, Idanunsa ya buɗe cikin wata iriyar kamilalliyar Muryarsa mai daɗi yace. "Come here" Banza tai masa tana tura masa baki gaba, hakan yasa ya tashi zaune sosai yana Binta da kallo yace. "Come here or I carry you Na.. nahhhh" Ya faɗa babu wasa a maganarsa kafin kuma ya ɗan mirgina tare da tashi tsaye, a hankali ya fara takawa zuwa inda take, ita kuma farayin baya, idanunsa a kanta yana binta da wani mayataccen kallon, dai-dai lokacin da bayanta ya mannu da jikin ƙofar dai-dai lokacin daya gama tsayawa a gabanta bakinta na rawa tace, "Open the door ka barni na tafi" Idanunsa ya juya a hankali kuma ya manna mata ƙirjinsa a bayanta, kafin kuma ya shiga fesa mata iskar cikin bakinsa, ba tare da zato ba taji yay sama da ita, ihu ta saya mata tana dukan ƙirjinsa tare da faɗin. "Get me down, ka rabu dani wallahi bana sonka, I'm not your Jiddah ka rabu dani let go of me" Bai saurareta ba sai daya direta akan bed ɗinsa, tare da sanya hannunsa ya zame hijab ɗin jikinta, Wani kalar maƙarƙya jikinta ya fara, Abu Maleek tsora mata idanu yay yana ƙara manna mata ƙirjinsa akan nata, Fuskarsa ya kifa a wuyanta dai-dai kunanta ya sakar numafashi tare da faɗin.. "Why? Mene yasa? Eh? What i have done to you bake ne kika bani damar tafiya ba Na.. nahhhh and shine yanzu zaki hukunta ni da abinda ba zan iya ba" Ya faɗa yana sakar mata wani kuka kamar yaron goye, "It's over now Naa... nahhhh kina son nabi matan banza? Kullum cikin azumi nake na rame i can't sleep I can't eat, kullum ina son komawa Kanzaf just because of you, nasan Babu Daddy Babu Maaamahh, Babu Mamina, my brother hate me kina son na fara haukan gaske ne eh? Naa... nahhhh na sani i made a very big mistake but this is not right way to pushing me, da bakinki kika ce baza ki bi ba all this baki gani ba, laifina kike gani wallahi billahi is not my fault" Ya faɗa yana sakar mata wani irin maraitaccen kuka jikinsa har wani rawa yake, Ajjiyar zuciya Julde ta sauke yayinda wani hawaye ya shiga bin cikin idanunta tana jin kamar ta rungomesa sai kuma ta fasa cikin ƙasa da murya tace. "Naji sake ni zan tafi" Da sauri ya ɗaga kansa ya kalleta idanunsa shaɓe shaɓe da hawaye yace.. "Baki ya fan ba Naa..nahh?" Idanunta ta ɗauke cikin sauke ajjiyar zuciya tace "kawai tafiya zanyi" Idanunsa ya tsora mata, yana sauke ajjiyar zuciya mai ɗan ƙarfi yace. "Ki barni na ji ɗumin jikinki sleep with me Jidderh" Zuciyarta ce ta buga da ƙarfi cikin sauri tace. "Period nake ni bana so, uhm ni..nii ka barni kana danne min Brest ɗina" Yasubuhanallah wani irin yarr-yarr haka tsigar jikinsa ya shiga mimmiƙewa, yadda tai maganar a shagwaɓe ya ƙara zautar dashi cikin wani irin masifafan yanayi yace. "Ki bani dama, ta hanyar bani ƴan mintuna ƙalilan a cikin mintocinka masu alfarma, I'll show you.. And I'll teach you..the way you can caressed for your troublesome husband even with period Jidderhh" Ya ƙare maganar yana sakin mata, kuka Julde tai mamakin saurin kukansa abinda bata taɓa gani ba, cikin ɗan sassauta muryar tace. "Uhm nifa sonka ne ba nayi ka rabu dani, idan kana son matarka just go back to her show the internal love" Baki ya saki gaba ɗaya yana kallonta cikin wani irin tarin mamaki yace. "You have changed Jidderhh wanda ya saki makaranta bai kyautawa Jalaluldeen ba, idanunki su buɗe ni Ballowo ɗinki ne baki so??" Kwace jikinta tayi tace. "Waye haka kuma" Da sauri yace "ya ishe ni out" da sauri ta Miƙe zata sanya Hijab ɗinta wani irin fisgota jikinsa Abu Maleek yay tare da sanya hannunsa ya rungome ta yana sakin ajjiyar zuciya, kafin da sauri ya jawo rigar jikinsa yayar ya rage daga shi sai 3gauter jikinsa na wani irin tsuma da ɓari ya ƙara zame 3gauter ɗin ya cire boxer ya cilla, wani matse ido Julde tayi jikinta yana rawa da wani irin ƙarfi tace. "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un na shiga uku" Ta faɗa lokacin da wani irin karkarwa da jikinta ya shigayi, Zuciyarta ta shiga wani irin bugawa, bata taɓa ganin Mutum tsirara irin haka ba, numafshinta ne ya fara sakarƙewa, cikin sauri ta yunƙura zata tashi wa ni irin haɗata da jikinta da sauri ya mara murza rigar jikinta yana sama da ita, wani irin cilli yay da rigar tare da sanya hannunsa ya jawo bargo ya lulluɓe su dashi, wani irin wahalallan numfashi suka sauke a tare lokacin da fatar jikinsu ta haɗu waje guda, jikin Abu Maleek na rawa ya tallafo haɓarta tare da tura bakinsa cikin nata dai-dai lokacin da J ɗinsa tai wani irin harbawa kamar zata tsinke. "Uhmmm hayyyy" Shinee sautin daya fita daga bakin Abu Maleek a hankali ya shiga kissing ɗin bakinta kafin ya kama hannunsa dake wani irin karkarwa ya nufi matarsa da shi da wani irin maraitaccen numafshi suka ja kana suka sauke a tare, wata iriyar fitinanniyar kasalance mai ƙarfi ta rufe Julde, Abu Maleek wani ɗan Ihu yay kaɗan dai-dai lokacin daya ƙaraso da hannunta izuwa mararsa J ɗinsa take tsaye tana kumburi tare dayin wani huci, kamar zata fice daga jikinsa da wani irin sauri yana jan wani reaction sound ya danna hannunta aka..... 😒 Allah yasu ko, yau kawai sarautar ce ta motsa min yasin. *7:03 PM* *SARAUTAR MARUBUTA* *_77-78_* Wani ƙaƙƙarfan numafshi mai tafiya da nutsuwa da kuma kuzari mutum, musamman tunaninsa Abu Maleek ya sauke, wani tsuma naman jikinsa ya fara a gaggauce ya fara fidda wani irin lokacin daya sauke hannunta a saman J ɗinsa, wacce take wani tashi tana rawa Kaɗawa ita ɗaya, tsananin tsoro firgice da tashin hankalin da Yaywa Julde yawa ne yasa tayi saurin ƙwace hannunta tare da ƙanƙamesa tana sakin wani kuka cikin gigita jin abinda bata taɓa ji ba a rayuwarta tace. Please! Sir i am sorry, please I'll not do it again, anytime kace nazo wajanka I promise zanzo, please don't do anything to me, please, dan Allah see am still in school dan Allah kada ka min ciki" ta faɗa cikin wani irin kuka Jikinta sai rawa yake tamakar ana kaɗa mata gangi, sam ba zata jure jin wannan masifaffan abun ba, wanda bata san menene ba, bata san ta ina yake wanzuwa a jikinta ba, wani irin abu ne ke mata yawa a jikinta wanda ya haddasa fitar numafashinta da ƙyar, Abu Maleek wani lamintaccen numafashi mai kama da gurnani ya ƙara saukewa, a hankali ya zame kansa dake dai-dai fuskarta ya kifa a tsakiyar ƙirjinta cikin wani irin tashin hankali, da kuma wutar dake ruruwa dukkan masifar dake jikinsa, Gently cikin wata raunatacciyar murya wacce bata fita sosai ya sakar mata wani sexy cry a saitin kunanta, cikin wani tashin hankali kiɗima zaucewa da kuma fitar hayyaci, da kuma Muradin abu daga miji zuwa wajan matarsa ya ƙara sakar mata wani maraitaccen kuka, jikinsa na wani kyarma a hankali murya bata fita kamar zai shiɗeta yace. "Hukuncin yay min tsauri ki tsahirta min Naa... nahhhh, bana son ki zauna da fushin Allah dana mala'ikunsa a kanki, babu abinda zan maki, You make me so horny Fulani girl..., Ina jin kamar Jalal ɗina zai fita a jikina, marana ciwo, cicina ciwo, bayana ciwo, Help your husband Naa.. nahhhh" ya ƙare maganar yana ƙara ƙanƙame ta, jin yadda Jikinsa ya tsananta rawa da ɓari ne yasa sanya Julde riƙesa sosai tare da rungomesa, wasu zafaffun hawayene masu mafisar zafi suka shiga silalo mata cikin wata raunatacciyar murya mai ɗauke da Zallar tausayin mijinta tace. "Why saini? I'm not your wife, ko su kake ka shiga abinda ba naka ba? And tell me meyasa ita taka mata bata da daraja a wajanka da zaka iya bin matar wani?" Ajjiyar zuciya ta sauke tana babbuga bayansa tare da shafa kansa, Cikin shassheƙar kuka hadda jan numfashi A.m ya ɗaga kansa a hankali, tare ɗura mata narkakkun gajiyayyun idanunsa masu ɗauke da wutar abinda ke damunsa, wanda shi kansa mai san menene amma yana tabbaci da kuma yaƙinin ko ma menene Tabbas yana wajanta, Domin all his life bai taɓa samun kansa da jin matsanancin fellings akan ko wacce mace ba sai ita, ajjiyar zuciya ya sauke a hankali kuma ya sanya hannunsa a ƙarƙashin kanta, Ya tallafo wuyanta suka ƙara kusanci da juna sosai, numfashinsu ya haɗe waje guda, sanyin ɗakin da kuma dadɗan ƙamshin air freshener dake tashi a cikin bedroom ɗin ya haɗu da zazzafan huci numafashin dake fita daga cikin bakin da hancin ko wannensu ya bada wani Amintaccen ƙamshi mai ratsa zuciya da kuma ƙwantar da hankali, Bakinsa dab da nata idanunsa maƙale akan jajayen laɓɓanta, yayinda eyes lashes ɗinsu ya haɗe dana juna, tsinin hancinsu ya haɗe dana juna, Ajjiyar zuciya mai nauyi ya sauke tare da ƙara sakin shassheƙar kuka, a hankali kuma ya manna bakinsa dake kan nata, lumshe idanunta tayi saboda wani sassanyan sanyin daya ratsa ta, wanda ya sanya ta lumshe idanunta wanda suka fara sauya kala, sautin fitar Amon kukansa, na matuƙar gigita da kuma tayar mata da hankali, ya girgiza tunaninta, Cikin wani sabon taɓara kamar yaron goye ya ƙara narkewa jikinta tare da sakar mata nauyi, wani ƙyakƙyawan riƙo yaywa lips ɗinsa na ƙasa, A hankali kuma ya haɗe laɓɓansa ya sakar mata wani amintaccen tsotsa "AuchhhiiiBal......wo" Yaja wani sauti mai ɗauke da amon sunansa wanda tai saurin yin shiru, saboda fitinannun idanunsa daya sauke a kanta, Alamar kamar ya fahimci abinda take son faɗa, kwaɓe fuska tayi cikin narkar da murya tace. "Uhm talk na.." Saukar sautin amon kasalalliyyar muryarta wacce take zautar dashi ya sanya ya ɗan ja gajiyayyun idanunsa ya rufe ruff, kafin kuma ya zame fuskarsa kaɗan ya mayar da ita tsakanin wuyanta, Wani ƙyakƙyawan huci ya sauke mata a wuyanta, kafin a hankali kuma ya manna laɓɓansa wanda suke jiƙe da ruwa a saman fatar wuyanta, Da sauri ta ƙara riƙesa saboda wani miƙewa da tsigar jikinta tayi ga wani masifafan abu dake mata yawo a jiki, wanda yake son bada gangar Jikinta zuwa garesa, Lumshe idanunsa a hankali kuma hawayen dake maƙale a idanuna suka silalo zuwa saman fuskarsa, kafin kuma su samu damar sauka a wuyanta, Cikin wata azaba raunatacciyar murya mai ɗauke da Muryar kuka yace. "What should i do? Bana da laifi, bana da laifi,bana da laifi, na buƙaci ta biyo ni amma she refused to come with me, Ita ta bani damar tafiya, tace tana so na amma hakan da tayi min ya tabbatar da babu wannan son, mace ta gari wacce take yiwa mijinta Amintacciyar soyayya babu yadda za'ai tai burus da al'amarin sa, Ban taɓa kuka ba amma tunda ba barta na kasa samun nutsuwa, I cry, i cry saboda da ita just because of her zata zautar da dani" Shiru yay yana sauke ajjiyar zuciya yana ƙara maƙale ta, kamar wacce zata gudu ta barsa, lumshe idanu Julde tayi a hankali kuma hawayen idanunta suka sauka, so da ƙaunar mijinta, abokinta, jigonta, garkuwarta, ya ƙara nunkuwa fiye da baya, ciki son lallashi da ƙara fahimtar wani abu game da ita a kansa, Ta ɗan fara shafa bayansa tare da wura masa daddaɗar iskar bakinta, Wani rawa jikinsa ya suma yarr-yarr haka nan yaji gargasar jikinsa suna matsowa, wani irin munafukin numafshi ya sauke, tare da cire hannunsa guda ɗaya, A hankali cikin wani shu'umin salo ya fara yawo da tafin hannunsa a kan wuyanta, Yatsarsa guda ta tsakiya ya miƙar ya shiga goga mata a tsakiyar ƙirjinta wanda suka wani tashi suka miƙe nippy ɗin nan sunyi bala'in tashi da wani irin jaa, Da wani mugun sauri ya ɗaga hannunsa zai manna a ƙirjinta tayi wani sauri ta riƙe hannunsa dai-dai kunansa Murya can ƙasa tace.. "The you love her? Kana sonta? Idan kana sonta sai ka koma gareta hakan zai tabbatar da son da kake mata na Gsky ne kuma zata fahimci kuskuren ta naƙin biyoka da tayi, uhm gayan kana sonta?" Shiru Abu Maleek yay domin tambayar tazu masa a bazata, jiki a matuƙar sanyaye yace.. "Bana san mene so ba, na buɗe idanu da soyayyar mutane uku zuwa huɗu a raina, na farko ina matuƙar son Oumuu-Ayman, sahihin so da ƙauna na kewa Mamina, ina ƙaunar Granny na, sai kuma Daddyu, idan kika ɗauke wannan sai Hadima Zubaida, but Fulani girl I mean Naa... naahh she's so special to me, bana jin tsananin bugun zuciya sai na kasance da ita, ada matakin ƙanwa na bata, amma shekarun da suka huce na bata wani babban matsayi a Zuciyata, ban bata Al'ƙawarin ina sonta ba a yanzu, amma bani da tabbaci abinda gobe ne zai haifar, Tayaya zan fara sonta bayan babu ɗauki 1hour muna tare muna magana ba, bamu taɓa kwana sai uku ba sai sau biyu, ban taɓa kissing bakinta ba, Babu all this Tayaya haka nan za'a samu shaƙuwa a tsakanin ba, ban bata Al'ƙawarin so ba at this time, amma nayi Al'ƙawarin kulawa da ita, na zame mata gata, na bata farin ciki amma nima ina son kulawa ina a nuna min Zallar soyayyya, ina son mace mai tsananin kunya amma bana ƙaunar nuna kunyar ta akai na, I'm Yaruba muna so tattali da iya soyayyya" A taushashe ya ƙare maganar yana mai ɗan sauke wahalallan numfashi, alamar yaci kuka ya ƙoshi, A sanyaye tace "uhm to ka koma wajanta mana, Ni kaga babu ruwana da sabgar ku right ka barni na tafi ina da exam gobe" Maraitattun idanunsa wanda sukai jaa ya ɗaga ya kalleta, A hankali kuma ya ɗan jaa jikinsa zuwa sama kafin ya tallafo ta baki ɗaya zuwa Jikinta, "Uhmmmmm" Ya ɗan ja wani emotional sound kafin kuma ya fesar da numfashi saboda tsayayyun brest ɗinta da suka manne da ƙwantaccen gashin ƙirjinsa,kafin a hankali ya zare hannunsa guda ɗaya ya ɗura akan wist ɗinsa cikin wani salo ya fara yawo da hannunsa tun daga ƙasan cibiyar ta zuwa tsakiyar ƙirjinta, A hankali suka ja wani wani zazzafan numafashi suka sauke a tare, idanunsa akan fuskarta yana kallon yadda take lumshe idanunta yace. "Uhm you think you're smart ko? To ni smarter ne better then you are! Continue pretending is doesn't matter for me, amma i have a wonderful game" Idanunta da suke lumshewa ta buɗe da sauri kuma ta ɗauke sauke wasu ƙananan numafshi yana riƙe masa ƙugu, cikin sarƙewar numafshi tace.. "Game? Like how?" Bakinsa ya manna a nata ya sakar mata wani hot kiss cikin wata narkakkiyar murya mai ratsa zuciya dai-dai kunanta yace. "Be my friend, i mean Bestie ni kuma zan zame maki jarumin aboki mai tsayawa akan dukkan lamarin ki, forget cewa ke matar wani ce nasan ƙarya ne, you're my wife buh tunda baki so na let's be friends" Kallonsa tayi har zata girgiza kanta sai kuma tace. "Uhm na manta da mijin nawa, idan ka fara so na fa? Yaya zakai?" Da sauri yace "i hope so...hakan ya kasance Na.. nahhhh, idan na kamu da sonki zan tabbatar da hakan a gareki zan faɗa maki yadda zuciyar Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal take sonki, look I'm talking too much bakina ciwo kin sani surutu da tunda nake a rayuwa ban irinsa ba, ki barni na tabbatar da auran dake tsakanin mu, ko kuma ki barni na samu nutsuwa dake a matsayinki na abokina ok" Yana faɗin hakan Ya manna bakinsa saman nata tare da cusa dukkan tongue ɗinsa ciki, bai tsaya ta faɗi wani abu ba, ya haɗe bakinsu waje guda, wani yunƙuri tayi zata gudu cikin sauri ya rungome ta sosai a jikinsa, tare da tallafo haɓarta sosai ya kuma kara manna bakinsa akan nata, Kiss mai ratsa zuciya da kuma da kashe dukkan wani garkuwan da kuma kuzarin sassan jikin ma'abocin mai ɗanɗanar sa ya fara aikata mata. Wani irin sassanyan mai haɗe da shassheƙar raunataccen kuka Abu Maleek ya sauke, Yayinda da jikinsa ya shiga rawa da ɓari dukkan jijiyoyin da suke amsar sinadarin da suke jikin mace ya shiga mimmiƙewa a jikinsa, Wani Maraitattun numafshi ya shiga saukewa, rawa da kuma ɓarin da jikinsa yake ya tsananta. Julde idanunta ta ware tare da saukewa a kansa, saboda wani gurnani da taji ya nayi, hakan yasa tai Shiru irin shirun nan na baka da mafita bace ba wanda yake sarrafa akalar gangar jikinka tayi, Sai tagwayen ajjiyar zuciya kawai take saukewa. Wani irin jan laɓɓanta yake yana zuƙar su, yana yawo da hannayenta a kan jikinta, da wani irin sauri ya manna bakinsa akan lafiyayyun ƙirjinta, wata irin cafka yaywa ƙirjinta, da wani sauri Julde taja wani maraitaccen numafshi tana maƙale sa saboda wani abu mai kama da daɗi ya shiga yi mata yawo, a hankali irin hankalin nan na zaucewa ya fara murza nippy ɗinta, kafin yaja numfashi "Heyyyyy Naa.... nahhhh" Kafin ya zare bakinsa a nata ya fara surutu. "I can't handle a minute not touching you idan har zan ganki kusa dani, my hands want to feel every inch of you, please Naa.. nahhhh lemme play with you or I'll cry for you" ya faɗa yana manna bakinsa a saman ƙirjinta, sai surutai yake a ransa, domin Abu Maleek irin mutanan ne da idan suna tare da mace bakinsu baya Shiru. Luff Jidderhh tayi tana jin saukar hawayensa a gefen wuyanta,Ga baki ɗaya ji tayi Jikinta yay wani irin strange weak, Bama ta iya kuka ba! She don't even know wats going on in her system, Ganin Cucuu ɗinta bai san kunya ba, bai san mene shame ba his in life and world, Bakinta na wani irin rawa saboda jan da yankewa brest ɗinta, cikin rawar murya tace. "O... Ohhh i accepted you as my friend, only Uhmmm...," Taja numafshi da sauri yace. "I understood not sex it's okay sai da yardar ki, but stop calling me sir, I'm not your sir I'm your husband kinji Jidderhh!!" Kai kawai da iya ɗaga masa tare da tura hannunta cikin sumar kansa ta shiga hargitsawa tana sauke numfashi, azabar da tayi mata yawa ne ga wani masifaffun abubuwa da take ji a jikinta tana jin kamar zata zauce, ita kanta tasan a yanzu akwai abinda take buƙata amma bata san ko menene shi ba, wani hantsilawa tayi ta faɗa kansa tare da sakar masa wani tsumamman kuka, jikinta duk rawa yake, Ajjiyar zuciya Abu Maleek sauke tare da rungome ta sosai, cikin zafin nama kuma ya kwantar da ita tare dayin ƙasa da bakinsa "Cuu...Uhmm Ɓallo..." Sai kuma tai shiru cikin rawar jiki yace "uhm soon or later zaki faɗi real name ɗina bama Ɓallowa ba" ya faɗi hakan yana danna bakinsa cikin jikinta, wata ƙara Julde tayi tare kama kansa sai kuma ta fisge jikinta tai bathroom da gudu saboda bakin Abu Maleek da taji a cikin jikinta, abinda ya firgitar da ita kenan jiki na rawa tai cikin bathroom ɗin. Da sauri Abu Maleek ya tashi yabi bayanta da gudu yana zuwa tana murzawa ƙofar key, zubewa yay a wajan tare da fara dukan ƙofar yana faɗin. "Hawwa'u!!! Na...naah!!! Jidderhh!!!! Fulani girl open the door Allah zan ɓalla" zubewa itama Julde tayi a jikin ƙofar tare da sakin kuka domin abinda Abu Maleek yay mata ba ƙaramin haddasa bayyanar abu yay tattare da ita ba, kuka kawai take tana jinsa yana faɗin. "Haƙƙi na akan ki, idan kin sani fine idan kuma baki sani ba lemme tell you now;" HAKKOKIN MIJI AKAN MATARSA* 1). HAKKIN BIYAYYA GA MIJI. Wananna shine hakki mafi girma akan mace, wajibine tabi umarnin sa ko bata so ta kaucewa halinsa ko tanaso aikata abunda ya hanata. Wato yi nayi bari na Bari, amma fa biyayya tanada sharadi shine bazati bi Shiba, inya umurceta ta aikata abunda Allah ya hana. Koya umurceta ta bar abunda Allah ya wajabta. Sannan kuma ta kasance tanada ikon aikata abin da yayi mata umarnin. Anan yakamata miji ya kasance mai tausasawa da hikima da bi sannu wajen bada umarni da hani. 2) Ta zauna a gida ta kula da gidan da tarbiyar ya'yanta, kada ki fita ko ina saida izinin mijinki. 3) Duk lokacin daya bukaceki ki amsa kiranshi, cikin sakin fuska, ki biya masa bukatarsa gwargwadon yanda zaki iya Saidai in baki lafiya ko Bakida tsarki, to saiki bashi hakuri, cikin tausasa kalamai, tareda sanyayamai zuciya. Kokuma in rashin tsarkine uzurinki to saiki sakarmai jikinki kuyi wasanni kala- kala har bukatarsa tabiya. Ki kuma yimasa alkawarin farantamai, dayin shagali da zarar kin tsarkaka. Dayawan mata sunayin kuskure, yayin da mijinta ya nemeta bata cikin tsarki, sukan bar mazan nasu cikin damuwa, da kewa har zuwa lokacin da zata tsarkaka. Yake yar'uwata akwai hanyoyi da dama wa inda Zakiba wajen biyama mijinki bukatarsa batareda yashiga damuwaba, ko kin sanyashi cikin kewa rashin ki. Akwai hanyoyi da dama wa inda zakibi wajen biyama mijinki bukatarsa........... 4) Kada ki yarda wani ya shiga gidansa saida izininsa, Koda kuwa yan'uwansa ne ko yan'uwanki. Musamman cikin dakinsa ko kujerarsa, ko shinfidarsa. 5) kada kiyi azumin nafila yana gari saida izininsa. 6) Kada kiyi kyauta da kayansa saida izininsa, Amma Babu laifi ki baiwa bakinsa ko naki abunci, ko kibaiwa mabukaci amma batareda Kinyi almubazzaranci da mugunta ba. 7) ki kula da aikace-aikace gida da kula da yara, kamar tsaftace gida, girki akan lokaci, wanke wanke da shara, da hidimomin shi kanshi mijin. Lallai ne yar'uwata ki hakuri tareda juriya wajen wadannan hidimomin masu yawa da nauyi, Kisani cewa ba aikin banza kike yiba, ibada ce babba. Kai kuma miji karunga taimaka mata, a lokacin da kake gida karkace zaka barta da aiki ita daya, inka tai maka mata Zataji dadi Hakan na kara soyayya da shakuwa tsakanin ku. 8) Wajibi ne ki kare kanki Babu ruwanki da kowa, sai mijinki Koda kannan miji kada ki saki jiki dasu. Ki tsare masa dukiyarsa, tareda tattala masa. Ki kula da ya'yansa Koda kuwa bake kika haifesu ba, kirki cutar dasu. Kisani inhar kika cutar dasu Allah zai musu sakaiya kuma soyayyar ki zata ragu wajen mahaifinsu. 9) Ki kasance me godiya ga mijinki, mai yada alkhairin sa da yabonsa. kama me boye shirrin mijinki da naki, kisani ciki badan tuwo kawai aka yi Shiba. Kiyi zama da mijinki zamana amana da rufama juna asiri. 10) Yar'uwata ki kula da jikinki ki runga caba kwalliya irin wacce yake so. Kirunga yi mishi shiga irinta garari, wadda zataja hankalinshi zuwa gareki. Ki yawaita yi mishi murmushi da rausaya murya, tare da da dadan kalamai na soyayya. A yayin da kike tare da mijinki Kirunga sarrafa jikinki tayanda zaki ja hankali shi zuwa gareki. Ki dage ki cire kunya, kisani tsakanin miji da matarsa babu kunya. Dan haka ki cire kunya ki tattali mijinki, kibashi kulawa. Ki natsu a lokacin da kuke tare Kirunga aika mishi da wasu zafafan kalamai, tareda soyayya me rikitarwa, wadda zata matar dashi kawace mace a yayin da kuke tare. Yar'uwata kisani basaikin bi boka ba, balle wani malamin tsubbu, dan ki mallaki mijinki Kirunga kaima wani kato kudinki yana cin kaji, yaci Abun dadi, ki kasa zaman lafiya ,ki baki ciba wani kato yaci miki. Yake yar'uwata, kisani kyautata da biyayya, da tattali da nuna soyayya, da kulawa, Da rukon Amana da gaskiya, sukadai sun isa idan kika ruke zaki mallaki mijinki. Kidage ki koyi soyayya kala kala,ki natsu ki koyi da dadan kalamai. Wanda su kadai idan kika ruke, zaki mallaki mijinki, batare kin kaima wani kato sisinki ba. Ga bannar kudinki, ka sabama Allah. wa iyazubillah. Allah ka tsaremu! (Sauran za'ai positing a We are all Women 08119237616 for more information). Ya ƙare maganar yana ƙara sakin kuka hannunsa riƙe da J ɗinsa wacce take haraba masa ga wani murɗawa da mararsa ke masa ji yake kamar zai zauce, haka ya wanzu a daran bai runtsa ba. A can birnin Alaafin kuwa, Queen Roomana ce zaune ita da Mai Babban ɗaki da kuma Salimerh sai Aremos, Shakiru, Sharefddeen, Adams, gyara zama Shakiru yay kafin ya numfasa yace "saboda son ranku, abar babban kujera da tarin al'umma amma babu wanda zai maye gurbin su, babu wanda zaku bawa kujerar dubban mutane kuwa sai kawo matsala yake amma kunyi burus da al'amarin, wallahi ni zan maye gurbin mahaifina ni zan zama king of Kanzaf" Wani Murmushi Mai Babban ɗaki tayi kafin ta kallesa tace.. "Ko babu Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal inkiya Abu Maleek, to wannan kujerar ta haramta a gareka domin wanda ya rasu ma ajjiya ce a wajansa, idan babu Abu Maleek babu matarsa akwai ɗansa Maleek ai" A gigice Gaba ɗaya suka kalli Mai Babban ɗaki Queen Roomana ita kam kai ta sunkuyar tana sakin murmushi domin tana ji a ranta ƙwanan nan zata cika burinta da isar da saƙo data daɗe da ɗauka. Shakiru miƙewa yay tsayi kafin yace. "What the you mean by that? Ni da sauran Aremos kuwa yana da haƙƙi akan wannan kujerar kuwa kuma zai iya zama sarki" Queen Roomana tace "A tunaninka ba.." Arɗo ne zaune hannunsa dafe da kansa da yake matuƙar sara masa ƙwanan nan, Wayarsa ce tayi ƙara da sauri ya ɗaga tare da faɗin. "What a great news?" Mutumin daya kira Arɗo yace "uhm a weak ɗin nan komai zai dai-dai kuyi aiki yadda nace, ku samu kuɗi masu yawa, idan harkar tai maku daɗi zaku iya Kidnapping ɗin wasu domin samu arziƙi wanda bai baku kuɗi ba kawai ku kashe sa, kuna da dama mai yawa, baku da wani cikakken ilimi and babu wanda ya san inda kuke" Shiru Arɗo yay kafin ya numfasa yace. "Za muyi aiki as your wish" Mutumin yace "kai fa?" Jinjina kai Arɗo yay yace "forget about me ka tura Address ne mun shirya" sallama sukai Arɗo ya koma ciki. A hankali Julde ta buɗe bathroom ɗin ta fito saboda shirun da taji, lokacin tuni an shiga Masjid, tana kuma da tabbacin ya tafi salla, tana sako kanta cikin cikin bedroom ɗin ta wani zare ido ƙirjin ya buga da ƙarfi, cikin tashin hankali da razani haɗi da fargabar abinda taga Abu Maleek yay ta wani ɗura hannu aka a gigice tace.... *SARAUTAR MARUBUTA* *_79-80_* Tashi hankali, damuwa, tsananin gigita da ficewar hayyaci, haɗi da tsantsar dana sani ya sanya Julde wani saki razanannan kuka tare da ɗura hannu akanta, cikin zullumi da kuma dana sani tace "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un me zan gani haka na shiga uku" wani sabon kuka gane ya ƙara kwace mata ta zube a wajan tana rera kuka, Abu Maleek daya shagala wajan murza J ɗinsa yana sakin nishi saboda wata ƴar nutsuwa data fara saukar masa a dalilin Masturbation (Istima'i) da ya keyi yay saurin ɗaga kansa tare da zame hannunsa daga kan mararsa, sosai A.m ya razana, wata kunya ta kamashi bai taɓa tunanin zata fito ba, shi kansa bai san mene ya sanya ya aikata hakan ba, domin wannan shine karo na farko a rayuwarsa daya aikata kwatankwaci abu irin haka, ji yake kamar zai mutu idan bai samu nutsuwa a wannan lokacin ba, lallai ya tafka babban kuskure wanda wankesa a idanun mutanan da basu san ba halinsa bane abune mai matuƙar wahala, amma koma mene ya aikata kuma yayi Tabbas bashi da laifi, domin babu yadda zai iya, matarsa ce sila kuma dalilin rashin goyan baya da mai samu daga gare ta ba,ya cilla shi aikata abinsa bai taɓa aikatawa ba. Wata raunatacciyar matsakaiciyar ajjiyar zuciya mai kama da shashin kuka Abu Maleek ya sauke, tare da jan idanunsa ya rufe raguwar hawayen da suke makaleu a gefen idanunsa suka samu damar sakkowa, Wata matsananciyar kunyar ubangiji sa ya kamasa, domin wani shine laifi mafi girma, hanyoyin yin Istima'i suna da yawa, amma shi ne dai dalilin rashin samun nutsuwa ga matarsa ya aikata hakan, Julde rarrafowa tayi wajansa tana zuwa ta kama hannunsa ta riƙe cikin wata dashasshiyar Murya mai sanyi wacce take nuni da dukkan kuzarinta mutum ya ƙare tace. "Why? Mens ya sanya zaka zaɓi aikata wannan babban zunubi? Bayan kasan cewa babu kyau, ɗazo kai min magana akan haƙƙin miji akan matarsa, amma kai ka manta ilar yin abinda kai a yanzu, kayi abinda yake ɗauke kima da kuma daraja haɗi rage haiba a cikin idanun jama'a, Why are you doing this? Kana son raunata imaninka ne? Kana rage...," Wani irin fisgota jikinsa yay tare da sanya hannunsa ya matsa ta sosai, jikinsa na ɗan ya ɗura yatsarsa a saman bakinsa cikin tsawar data sanya Julde saurin rufe idanunta tare da ƙanƙamesa jikinta ya shiga rawa yace. "Quite! Heeh!! duk abinda nai bana da laifi, laifin na kanki, na sani ban ba da sadaki wajan Auranki ba, infact ba dan ina so ba, amma abinda akai min na gwammace na bada 6.m a kan aimin haka, anyi min bulala guda talatin a jikina, wanda tunda nake ban taɓa riskar irinta ba, something ina tunanin rabuwar dake, amma tuna zazzafar bulalar da akai min dalilin yasa na Hqr, domin ni ba ɗan iska bane, ba kuma lusari bane, da za'a daki banza, kuma bulalar da akai min a kanki means anything to me" Shiru yay tare da zare hannunsu yay wurgi da ita da sauri ya miƙe tsaye,fuska babu walwala yana ɗan taɓe bakinsa da ya motsa fuska yace. "Badai akan jekin ki wane nake da iko da shi, wanda akai min bulala domin sa,kika sanya na saɓi Ubangiji ba? Well-done Fulani girl kije ki riƙe abinki daga nan har sanda kikai niyya, zan nuna maki bawai dan jikin nake tare dake ba, kuma zanje naji Uban wanda ya baki damar tafiya wata ƙasar bada izinin mijinki ba" Yana faɗin haka yay waje da sauri tare da murzawa ƙofar key ya fice, kai tsaye wani bedroom ɗin ya shige yana zuwa ya nufi bathroom idanunsa yay jajir, jikinsa duk rawa yake, ga tashin da jijiyoyin kansa sukai, kana kallon sa kasan baya cikin nutsuwarsa, Wani mugun haushinta ne ya cikasa, kamar shi har yau ya nemi abu wajan wata mace,macan ma ita wacce yake da tabbacin ba zata bashi kunya ba, amma ita take wulaƙanta shi wannan dalili yasa babu ruwansa da sabgar mata, yasan waye shi yasan yana da ƙarfin sha'awa a wannan lokacin, wanda a baya bai san da haka ba amma a yanzu al'amarin neman zautar dashi yake. Kansa ya sakarwa shower a zafafe yake sauke ajjiyar zuciya, a hankali ya ware idanunsa tare da sauke shi saman zanan ƙirjinsa, cikin nutsuwa kuma yake bin sassan jikinsa da kallo, har ya kawo saman mararsa inda yaga Jalal ɗinsa na tsaye sosai, sai huci take. "Mtwss Uhmm" Ya wani gajeren tsaki mai ɗauke da wani fitar numafashi, wankan sarki yay ya ɗaura alwala, Sharp-Sharp ya shirya cikin wata tattausar Arabian Jallabiya mai gajeren Hannu da kuma sulɓi, yana wani baza ƙamshi turarensa ya nufi Masjid dake cikin hotel ɗin, idanuna a kumbure alamar yaci kuka ya ƙoshi. Raunatacciyar ajjiyar zuciya, mai ɗauke da ladama da kuma tarin baƙin ciki Julde ta sauke, kafin a hankali ta miƙe ta nufi bathroom ɗin, wanka tayi ta ɗaura alwala, kana ta fito a hankali tana fidda numfashi, kai tsaye dressing mirror ɗinsa ta nufa, kayan shafa ta gani kala-kala, kafin cikin nutsuwa ta shafa wani lotion mai ɗan mai ƙo kasancewa yau garin ana sanyi ga wata Snow da take sauka yaff yaff. Parfume ɗinsa ta fesa, kana ga nufi wardrobe sosai tai mamakin ganin sabbin kayan mata kala², yawanci kuma duk ƙana nan kaya ne, gasu masu tsada, taɓe baki tayi kafin a fili tace. "Uhm ƙilan matarsa ya siyawa, ai kam sai na saka yasin" Wata dark Maroon ɗin Abaya ta ɗauko mai kyau, wacce take da zip daka gaba, gabanta a buɗe take sai wasu Stones masu girma,, ga price ɗin ta nan jiki ko cirewa ba'ai ba wajan 100k ce, Murmushi tayi a ranta take kuma jin matsanancin tausayin sa, Zuciyarta ta cika da baƙin ciki, sanya abayar tayi tai mata kyau sosai, kamar dan ita ake yi ta, wani hijab ta gani sabo shima ɗauka tayi ta sanya kana ta tayar da sallah, bayan ta idar ta fara azkar. 6:00 ta miƙe tsaye, yunwa ta keji sosai, amma tunanin halin da Abu Maleek yake ya hana Zuciyarta sakat, hijab ɗin ta cire tare da ɗaukan wayarta, ta shiga juyawa tama rasa ta ina zata fara, bata jin zata faɗawa Mami wannan mganar, kunya ta keji, da sauri tace. "Anuty Ni'ima" Number Nimcy ta kira, tana ta ringing not answering, redail tayi a kira na uku taji an ɗaga, Daga can ɓangaren Murya a matuƙar sanyaye Nimcy tace. "Assalamu alaiki" Ajjiyar zuciya Julde ta sauke kafin a hankali cike da girmamawa tace. "Allah yasa ban katse maki hanzari ba, musamman yanzu da yake sanyin asuba" Murmushi Nimcy tayi kamar ba zatai magana sai kuma tace. "Babu damuwa, dukkan mai neman arziƙi wajan Allah da kuma dacewa wajan Ubangiji, iyazu ina da tabbacin zaki samesa idanunsa biyu" Jinjina kai Julde tayi kana tace. "Shawara na keson ki bani please Anuty Sarauta, akan mijina" Cike da mamaki Nimcy tace. "Ikon Allah, duk da yanzu lokacin nawa mijin ne amma dai all ears ina jinki Allah kuma yaban iko" A hankali Julde ta fara bata labarin komai tun daga lokacin aure har kawo asubar yau. Ajjiyar zuciya duk su biyun suka sauke kafin Sarauta tace. "Na farko, Kinyi wawta sosai dukkan abinda miji ya aikata gareka ba'a ɗaukan mataki ta wannan hanyar, no matter what happen in between two of you, Mufa mata muna da baiwa Ubangiji ya karamma mu, kai tsaye mace zata ɗaga hannu taiwa yaranta addu'a Ubangiji ya amsa, kai tsaye zaki ɗaga hannu kima mijinki addu'a Ubangiji ya karɓa, babu shamaki ko hijabi akan addu'ar mata ga mijinta, lokacin guda Ubangiji yake amsata, shiyasa dukkan wata mace ta gari da wahala ta mance mijinta wajan addu'a, dukkan abinda ya zama a rayuwa keda yaranki zaki mura,kuma kufi kowa alfahari dashi" Shiru Sarauta tayi tana ɗan sauke numfashi, a hankali Julde ta sanya hannunta ta goge hawayenta tass, cikin nutsuwa Nimcy tace. "Kina Maganar baya sonki ko?" Da sauri Julde tana sakin kuka a hankali tace. "Baya sona Anuty Sarauta, Tayaya kuma zan bashi jikina salon buƙatar sa na biya ya rabu dani" Murmushi baki da wayo Nimcy tayi mata daga cikin wayar kafin tace. "So what? Let him say it!... Let him say it loudly to the whole world, ba iya ke ɗaya ba, sai ya gama faɗa zai kure zafin ƙiyayyar daga zucyar sa, kada ki damu da wannan tunda har mun samu cewa yana son physical relationship (gamayyar jiki Body collection)!. Ya shiga tsakaninku wannan baya zuwa sai da zallar so da ƙauna Jidda, bai san yadda zai nuna maki so ba saboda baku fahimci juna ba, kuma so na Gsky baya samu sai da fahimtar juna, da kuma kiyaye haƙƙin junanku, ko BBC zai je yace baya sonki let him say, amma ki barsa ya ɗabbaƙa sunnar dake tsakaninku, yin hakan zai ƙara jawo maki kima da kuma sonki garesa, uhm bana da lokacin amma zan so kiyi attending class ɗin da zamuyi a sabuwar Shekara iya matan aure da ƴan mata, zamu ɗauki mutane 50 ne kawai, Amma namiji yana son kulawa koda baya son mace amma kulawa da tattali yana sanyawa ya kamu da mahaukacin sonki ba tare daya shirya ba, bare ke da kika haɗu da Mayun soyayya marasa kunya akan mace uhm! Yaruba mene zaki bayani" Ajjiyar zuciya Julde ta sauke at least maganganun Nimcy sun matuƙar ta siri a Zuciyarta sosai, ta samu wani confidence na zuwa garesa, cikin sanyin murya tace. "Anuty faɗa yake min nasan bazai kulani ba" "Uhm why?" Nimcy ta tambaya a gajarce kafin tace "Uhm ke an faɗa maki anawa Yaruba Men haka ne a zauna lafiya? Bama su ba ko wanne namiji ba'ai masa haka ya zauna lafiya, It's the greatest weakness of men! Sannan hanyar mafi sauƙi ta shige ƙasan zuciyar su kenan, ban ce ki bashi budurcin ki ba, cos u are no longer at home, amma kina da damar da zaki bashi kulawa ta musamman, ki kwantar masa da hankali ya samu cikakkiyar nutsuwa dake, ki kafa babban tarihi a ƙasar Norway, ya zama ƙasa na farko ta mafarik habɓaka soyayyar ku, ba ina faɗa maki wannnu amatsayin na sani ba, a'a ina faɗa maki wannan amatsayina na marubuciya, kina zaune wata zatai rab dashi babu ruwan mu" Ta ƙare maganar tana sakin dry, shiru Julde tayi kafin tace. "To Anuty maganar Masturbation ɗin da yayi fa, kuma Tayaya zan tunkare sa yanzu?" Murmushi Nimcy tayi kafin tace. "Zan maki cikakken bayani akan illar Masturbation da kuma abinda yake haifarwa a class ɗin da zamuyi, amma dai yana sa gaban namiji ya miƙe daga baya kuma ya ƙanƙance ya daina tashi ya zama kamar na ƙaramin yaro, idan kuma kikaci gaba da gudun mijinki to zai zama nakashasshe and yana sawa namiji yana kawowa da sauri daga fara auratayya za kiga a minute ya kawo ke kuma ya barki da wahala, kinga na gama dake nima ina da abinyi Yarinya keje wajan mijinki ki amshi kambonki aike daɗin yay maki yawa,zaki duk bayani gashi footballer gashi Yarabu Wow!" Murmushi Julde tayi kafin tace. "Shkknan ngd sosai Anuty Sarauta, Allah ya ƙara basira da dubban masoya ya raya zuri'a, in sha Allah zanyi payment na TSINTACCIYA domin a fara karatu sani Ngd sosai" "Ur wlcm" Nimcy ta faɗa tana kashe wayar. Shiru Julde kafin a hankali cikin ranta ta fara addu'a "Yaa Allah! My not evil did come again to my husband". Suna gama wayar kiran Mami na shigowa cikin wayarta, Murmushi Julde tayi duk damuwar ranta ya kau, fargaba ɗaya yadda zata kula da Abu Maleek a wannan asubar, bata iya ba, taɓa yi ba, bata san ta inda zata fara ba. Ajjiyar zuciya ta sauke a hankali tai answering call cikin ƙasa da Murya tace. "Mamina barka da Subhi" Murmushin Mani tayi kafin tace. "Munan gari ya jima da waye, lafiya dai ko?" Ajjiyar zuciya Julde ta ƙara saukewa kafin tace "Mami Allahamdulillah, ina Khaleluddeen?" Jinjina kai Mami tayi kafin tace "Uhm so you're crying ko? Mene yasa?" Shiru Julde tayi saboda tsananin Kunyarta irinta Fulani, bata jin zata iya faɗawa Mami komai, sai taji ta samu Abu Maleek yana wasa da jikinsa ko mene? Jin Shiru yasa Queen Roomana faɗin "speak up" hawayene ya kwacewa Julde ta shiga kuka ƙasa² kafin tace. "Mami ba shine yaƙi mai dani makaranta ba" Murmushi kawai Mami tayi kafin tace "da alama dai har yanzu dear bata gama gane wa take aure ba, tunda zaki jure kukansa shikenan" zare ido Julde tana rufe fuska domin gani take kamar baby tasan abinda yay mata, cike da kunya tace. "Kuka kuma Mami?" Murmushin jin daɗi Mami tayi kafin tace "Stop questing me Hawwa'u, tunaninki mene? Haka nan kawai zai baki goyan baya ba tare da nasan akwai dalili ba, kina tunanin zan barki kije wata ƙasa karatu ne babu yarda mijinki, Yeah! Kinje karatu without his permission nasan dole sai yaymin surutu, amma i knw what i am doing nace kije makaranta domin ki samu cikakken ilimi da kuma tarin wayewa,wacce mijinki zai alfahari dake, wannan kuma haɗuwar da kikai da Zaki ki ɗauka Ubangiji ne ke son zamantakewar ku, saboda ɗauke hankalinsa da yay daga kan matarsa, wannan cikakkiyar dama kika samu wacce zaki gina tsaftacciyyar soyayyyar ki a zuciyar Jalaluldeen, soyayyyar dauwamammiya mara alqus, idan kinga Raunin Abu Maleek ya bayyana to ki tabbatar akan macace, idan yay fushi shawo kansa yana da wahala amma a matsayin ki na matarsa wacce zuciyarsa ta nutsu dake, shawo kansa mai sauƙi, ki cire kunya kiyi abinda ya dace ki samu soyayyyar Mijinki tun a Norway ok" Shiru Mami tayi kafin tace "uhm ina faɗa maki wannan a matsayin uwa a gareki ba sirika ba, secondly a week ɗin nan ki iso Nigeria ki kuma tabbatar ya biyoki, sai anjima ki shafa min kansa" tana faɗin hakan ya kashe wayar tare da ɗaukan Khaleluddeen wanda yake bacci ta shige cikin bedroom ɗinta. Shiru Julde tayi yayinda dukkan maganganun Nimcy da Mami take auna su a wani babban ma'auni na Zuciyarta, a hankali ta miƙe Zuciyarta tayi fess ko zai daketa sai taje garesa. Wajan wardrobe yaje ta ɗauki wata fitinanniyar riga mai masifar kyau, wacce take iya laps ɗinta, wajan dressing mirror tayi ta ƙara mustsike jikinta da mayukansa masu ƙamshi da kwantar da hankali, kafin ta ɗauki perfume ta feshe jikinta lungu da saƙo, wani pink ɗin lip's Balm ta shafawa laɓɓanta, nan take suka fara ƙyalli da wani irin shanny, ribbon ɗin kanta ta zare ta shiga gyara gashin, ya sauka har bayanta a tsakiyar kanta ta rufke gashin kana ta shiga murɗesa gida biyu, tai wata kalba manya guda masu kyau, ko wanne ta sanya mata stone, rigar ta ɗauka ta sanya, ko bra babu jikinta gashi wuyan rigar irin mai v neat ɗin nan ne, ya raba tsakanin ƙirjinta, daman brest ɗinta duk a waje, ga wani shatin nipples ɗinta da suka fito sosai, gaba ɗaya rabin cinyoyinta suna a waje ne, sai ƙyalli suke gashin fatar ta ya kwanta sosai, wani bedroom slippers ta ɗauka mai kyau ta sanya a ƙafarta, cikin nutsuwa kuma ta nufi ƙofar wajan dukkan sassan jikinta rawa yake musamman ƙirjinta da Ass ɗinta cikin nutsuwa da kuma sanyin jikinta ta nufi wajen bedroom ɗin. Cak ta tsaya saboda ganinsa da tayi zaune akan kujera daga shi sai farar Armless mai buɗaɗɗan ƙirji, sai 3gauter duk sanyin da ake shi bai damunsa mancewa ma yake yana da wata Asthma kodan ba wani nisa tayi a jikinsa ba, kunansa manne da waya alamar waya yake, sai cup ɗin Coffee a hannuna yana sha a hankali, ga system ɗinsa a gaba da alama aiki yake sosai, fuskarsa ba yabo ba fallasa baza ka taɓa gane abinda yake zuciyarsa ba a yanzu, ajjiyar zuciya ta sauke saboda wani sauyi da yay bata, ga kamilalliyar fuskarsa babu wasa a kanta, Zallar kwarjinin sa da tarin haiba kwance a kan fuskarsa, ga wata Sabuwa Ilhama data sauka a kansa, hakan yasa taji gaba ɗaya ya cika mata idanu, a hankali ya fara sauya takun tafiyar ta wanda ita kanta bata san ta nayin ta ba. Dai-dai kansa taja ta tsaya tana wasa da yatsun hannunta, Abu Maleek kam dibb! dibb! Haka zuciyarsa ta fara bugawa, ƙamshin dadɗan turarensa data sanya ya kawo wa hancinsa ziraya, cikin sanyin murya mafi rauni da kuma tausasawa tace. "Cucuu!!!" Ta kira sunansa a sanyaye cikin kuma yanayi karyar da kanta gefe, saboda saukar muryarta a cikin kunansa ne kuma, ya sanya yaji wani irin abu na sauka haɗi da fara yawo a cikin jikinsa, wanda kuma ya sanya a hankali ya ware narkakkun idanunsa tare da sauke sun akan fararan dugwayen yatsun ƙafarta, a nutse kuma cikin sabon yanayin sauyin bugawar zuciyarsa daga yadda take masa zuwa wani abu nada ban, ya fara yin sama da idanunsa yana ƙara ware su sosai, cikin mutuwar jiki da tarin zallar buƙatuwa, ya sauka ganinsa akan tsararren faffaɗan hips ɗinta. "Uhmmm" ya sauka Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya yana mai ɗan taune leɓansa, kafin a hankali ya ƙara ɗaga idanunsa tare da sauke ganinsa akan tsayayyun brest ɗinta, wanda samansu ya bayyana, sosai saboda wuyan rigar daya kasance mai faɗi kuma na net, kuma irin dark green ce hakan yasa ta ƙara fidda hasken farar fatarta. Idanunsa ya kuma saukewa akan tsinin kyawawan jajayen nipples ɗinta, Wanda shatinsu ya bayyana sosai, hakan ya sashi jiki wani irin abu na sara masa tun daga tsakiyar kansa har zuwa tafin ƙafarsa, wani irin sarƙewa numafshinsa ya fara, da wani irin sauri ya fisgi numafshin nasa wanda yake shirin kwace masa, da wani sauri ya ɗauke idanunsa tare da taɓe bakinsa, a hankali cikin son dai-dai-ta numafshinsa ya sauke wata wahalalliyar ajjiyar zuciya kafin kuma Murya can ƙasa yace. "Uhm kace me?" Ya faɗa yana manna bakinsa akan cup ɗin Coffee ɗin tare zuƙa kaɗan. Daga can cikin wayar Saif yay dry yace "ya dai Malam ko Madam ta ƙarasu ne naji sauyin muryarka" shiru Abu Maleek yay tare da ajjiye cup ɗin yaci gaba da latsa system ɗinsa cikin nutsuwa, dry Saif ya ƙarayi mai sauti kafin yace. "Bari anjima ba ƙarasa maganar naga hankalinka duk baya jikinka yanzu" Wani gajeren tsaki A.m ya saka kafin a hankali cikin tarin gajiyawa da kuma hali na rashin nutsuwa dalilin tsaiwarta a kansa yace. "Tunda kaga Jalaluldeen a gidan mahaukata ko?" Yana faɗin hakan ya zare wayar tare da sanyata a speaker yaci gaba da latsa system ɗinsa yana sauke wani lamintaccen numafashi, dry sosai Saif yay kafin yace. "Ada can idan kace mace bata dameka ba nasan haka ne, amma tunda kabar Nigeria ka dawo nan na rasa gane kanka, sau biyu kuna ball babu abinda kake tsinanawa sai shirme, gaba ɗaya rabin hankalinka, tunaninka, nutsuwarka yana kan Fulani girl nasha faɗa maka go back to her, amma kaƙi yanzu kuma ka sameta sai ka samu nutsuwa da ita, kada muzu mu ƙarasa wani last chance ɗin a wajan wasa" Taɓe baki Jalaluldeen yay kamar zai magana sai kuma yay shiru yana haɗe numafashi waje guda, can kuma yace.. "Ƴar wannan Yarinyar? Da Sweet na saba da ɗumin Jikinta na saba, so babu jikin wata mace da zaimin kamar nata, banza ɗan iska,munafuki mara aikin yi" yana faɗin haka ya kashe wayar yana jan tsaki. Julde dake tsaye ganin yadda yake sababi shi ɗaya, tai wani kasalallan Murmushi wai jikin kitty yafi nata, And itace ma yarinya, Murmushi kawai tayi a hankali ta ƙara matsawa kusa dashi, Hakan yasa Cucuu ɗaga firgitattun idanunsa masu wutar sha'awar ta ya sauke a fuskarta, yana marai-raice fuska wani Irin harbawa J ɗinsa tayi lokacin da Julde ta ɗan zaro tongue ɗinta waje tana Kaɗawa sai ya kejin tamkar J ɗinsa takewa wannan lamintacciyar tsotsar, da sauri ya sanya ƙafarsa ya danne Jalal ɗinsa saboda wani mugun harbawa da tayi kamar zata faso wandonsa ta fito, Cikin sanyin jiki cike da yauƙi haɗi da kwarkwasa, ta ƙara matsawa kusa dashi still yana kaɗa harshen ta, idanunsa sarƙe cikin na juna, Abu Maleek kam baki da hanci kawai ya saki yana son ganin ƙarshen rashin Kunyarta da kuma iyawarta, cikin salo mai ɗauke da jan hankali ta ƙarasa tsakiyar cinyoyinsa tare da zama, Yasubuhanallah! Wani irin mugun bugawa zuciyarsa tayi, Numfashinsa ya tsaya cak na wani lokaci, a hankali kuma Julde cike da mugunta tai wani ƙasa da rigarta "suɓuull" wata ƙarar fitowar ƙirjinta waje ya bayyana, a hankali ta miƙa hannunta ɗaya zuwa bayan wuyansa, tana mai gyara zamanta akan ciyarsa ta narke a jikinsa sosai, cikin son mantar dashi abubun da suka faru a baya, ta sanya ɗaya hannunta ta zuge zip ɗin gaban rigar sa, da wani mugun sauri ta manna masa tsayayyun kyawawan halittun ƙirjinta a saman ƙirjinsa, wani irin sauke numfashi yay, cikin fitar hayyaci kuma ya ƙara matse cinyarsa saboda J ɗinsa dake sabon tuna masa asiri, Julde sosai taji abu na gogarta a cinyarta, idanunsa ya manna mata yana kwaɓe mata fuska tare da marai-raice wa, tuni idanunsa kuma sun cika da wata ƙwalla mai maiƙo, wani Irin manne ƙirjinta tayi a nasa tana goga masa nipples ɗinta, a hankali ta sanya hannunta ta tallafo haɓarsa sosai ta manna fuskarta a saman nasa, idanunta ta buɗe sosai a cikin idanunsa kamar yadda yadda yake kallonta, a hankali kuma ta zame hannunta ɗaya ta fata yawo dashi zuwa ƙasan mara gotar da jikinta tayi cikin Sa'a zip ɗin wandonsa ya bayyana da sauri ta sanya hannunta ta zuge zip, sa wani mugun sauri J ɗinsa tayo waje tana fidda wani huci ita ɗaya, jikinsa na ya fara rawa narkakkun idanunsa ya zuba mata cikin wata iriyar Murya wacce bata taɓa ji ba ya buɗe baki da niyyar yin magana da Sauri ta sanya bakinta cikin nasa, cikin wani rawar jiki da son kwantar masa da hankali ta miƙa hannunta tare da kama J..... Akwai errors kuyi hqr, kuyi hqr kuyi hqr bana da lokacin Edited😊🤝🏻 *SARAUTAR MARUBUTA* *_81-82_* Jikinsa ne ya fara rawa narkakkun idanunsa masu ɗauke da wata narkakkiyar wutar sha'awar ta, wacce take ƙoƙarin zautar dashi ya zuba mata, cikin wata iriyar murya wacce ba ta taɓa ji ba ya buɗe baki da niyyar yin magana da Sauri ta sanya bakinta cikin nasa, wata Lamintacciyar ajjiyar zuciya wacce take ɗauke da ɗan surutai na irin shagwaɓaɓɓun mutanan Abu Maleek ya sauke, tare da wani jan idanunsa da sauri ya lumshe, cikin nutsuwa ya gyara zamansa sosai, a saman kujerar! cikin wani rawar jiki da son kwantar masa da hankali ta miƙa hannunta tare da kama J ɗinsa, cikin wani salo da ita kanta ba ta san ta iya ba, ta shiga murza ta romantically, in a slow motion style, Abu Maleek ji ya yi kamar ba'a duniyar ya ke ba, domin wasu fararan taurari masu ɗauke wasu irin abu suka shiga yawo a cikin idanunsa, daɗin da ya ke ji ya wuce gaban misali, ya wuce tunanin dukkan mai tunani, wani garɗi da wani ɗanɗano na Musamman ne suke ratsa masa saman harshen sa, jikinsa na wata iriyar tsuma irin tsumar nan mai ɗauke da shigar ƙaramin zazzaɓi bai san lokacin da hannunshi ya sauka kan kyawawan brest ɗinta ba , cikin ƙwarewa ya matsa su tare dayi masu wata kalar murza “ahhhhhcuucccc!!" ta saki wani erotic sound mai ɗauke da sunansa, ta na ƙara matsa J ɗinshi, wanda haka ya ƙara zuga shi, ya fara sarrafa ta da iya ƙwarewarshi ya jima da mance laifukan ta a garesa, ita ɗin kawai yake gani kuma yake buƙata a yanzu , wani juyata yake wanda shi kanshi bai san ya ƙware haka ba, cikin kiɗemewa da zaucewa da kuma tarin buƙatuwar sa a gareta ya shiga cire kayan jikinshi. Ƙara manne ta ya yi da jikinshi ya ci-gaba da sarrafa ta, tana mai da mishi da martani a bisa turbar da Sarauta ta nusar da ita,amma Zuciyarta wani bala'in bugawa take mata, wani tsoransa take, musamman yadda taga yana wani kalar nishi kamar mai shirin mutuwa, rigar jikinta ya ke ƙoƙarin cirewa, hannunta ta kai kan nashi ta riƙe tana so ta hana shi, amma ya saka ƙarfinshi, sun ɗauki minti biyar su na kiciniya cire rigar, daga ƙarshe ya yi nasarar raba ta da kayan jikinta. Wata raunatacciyar ajjiyar zuciya ta tsananin jin daɗi Abu Maleek ya sauke, haɗuwar fatar jikinsa dana Julde ya ƙara gosar masa da hankalinsa, jikina na ɓari irin ɓarin nan na kura taga nama za taci, Ya fara romancing ɗinta very hard, yana rubbing each and every part na jikinta, Lungu da saƙo, Julɗe ta kai ƙololuwa, dan yanzu a tsorace ta ke, at that stage da su ke komai zai iya faruwa, bata ƙara kiɗimewa ba sai da ta J ɗinshi na gugar tsakanin cinyarta, jin Jalal ɗin na kusanto cikin jikinta ɗinta, yana ƙoƙarin danna J ɗinsa ciki, ta yi sauri sa ka ƙarfinta ta ture shi, da gudu ta nufi ɗaki, tana yakin tsoro jikinta duk rawa yake, Ɓallowa ɗinta ba ƙaramin tsoratar da ita yay ba. Wani irin abu ya taso ma Abu Maleek, wanda a lokacin ji ya ke duk wata tsana da ya ke ji tata ta kau, ga wani shauƙi da ke ɗibarshi, bai san lokacin da ya bita ba, tsabar rikicewar da Julɗe ta yi ba ta ma tsaya rufe ɗakin ba ta faɗa kan gado ta na sauke numfashi, sai jin shigowarshi ta yi, hannunta ta miƙa ta jawo zanen gado, lulluɓe jikinta ta yi tana sunkuyar da kai, da sauri ya ƙaraso gabanta cikin rawar jiki ya janyo ta jikinshi, wani matsananci kuka Julɗe ta fashe da shi, cikin kiɗemewa ya ce “shhhhh" yana bubbuga bayanta, cikin sarƙewar numfashi irin sarƙewar nan na masu Asthma, dan yanzu ya kai mauƙara, ko wane lokaci zai iya samun kansa cikin matsala saboda matsananciyar sha'awar da ta taso mishi, bashi ne ya shiga rawa, ga wasu hot tear dake sauka daga cikin idanunsa, cikin yanayin narkar da murya da kuma zallar tausayi ya ƙara mannata da ƙirjinsa, jikinsa na rawa ya ce “Fulani girl please ki taimake ni" ya ƙare Maganar matse Jalal ɗinsa dake harba masa tamkar zata cire daga mararsa, girgiza mashi kai ta shiga yi, alamar ita ba za ta iya ba, saboda tuni Cucuu ɗinta ya gama zaranar da ita, duk abinda tayi cikin dauriya tayi amma a yanzu sam ba tajin zata iya. Gani haka ya sa shi ƙara raunanar da muryarshi, dukkan wasu jijiyoyin da suke sawa mutum yaji karfi da kuzari a jikinsa sun kau, cikin wata raunatacciyar murya ya ce “please Naa... nahhhh, I promise not to have sex with u, just romance ne, I want to realize out, ki min rai ki gamsar da ni, kin ji na miki Alƙawari, you're my wife I'm so hurt look! Yadda Babynki yay" Ya faɗa yana nuna mata yadda Cucuu ɗinsa ya miƙe sai huci yake shi ɗaya, kuka ne ya kwance mata da sauri Abu Maleek da idanunsa suke cike da hawaye yace "No! Jidderhh don't cry, Kada ki wufintar da ladanki" yana kai ƙarshen zancen ya haɗe bakinshi da nata ya shiga mata wata Amintacciyar tsotsa mai tsayawa a zuciyar ma'abocin wanda akewa kamar ya samu alawa. Wata sassanyar Ajjiyar zuciya suka sauke yayinda zuciyoyinsu suka shiga bugawa atare!. Cikin wani irin salo na zautar da mutum da shi kanshi bai san ya iya ba, ya fara haɗe boobs ɗinta wuri ɗaya yana murzawa, wani erotic sound su ke sa ki a tare, wata irin miƙewa Ɓallowa ɗinshi ta yi kamar zata fashe, ya yi sauri kama J ɗin ya tunkari bakinta, da wata irin kasalalliyar murya mai nuni da ya kai ƙololuwa ya ce “suck me plssss, suck my dick " ya tura mata ita cikin baki, a hankali ya fara tura mata J ɗin a baki, yana fitar da ita yana mayarwa, cikin gigita Julɗe ta sa hannunta biyu ta riƙe Mararta sa ɗin, ta fara yi masa abinda yake so yayinda duk Jikinta rawa yake kamar ta samu wani sweet, she was sucking it so hard, to the extend that duk dauriyarka Sai ka san an riƙa ka. Cigaba da danna mata ita ya yi yana fucking ɗinta ta baki, yayinda itama duk ta ruɗe tana murza mishi nipples ɗinshi slowly, wanda haka ya ƙara mishi wani ƙarfi, ya dinga danna mata J ɗinshi a baki, har tana taɓa maƙoshinta, wani irin ƙamewa ya yi, ya saki wani gigitaccen ƙara yana matseta a jikinta, wani zazzafan zufa ce ta shiga keto masa a dukkan ƙofar jijiyoyin jikinsa, yayinda wasu ruwa (sperm) su ka shiga feshi, duk ya ɓata mata fuska da su, yana yin realized ya faɗa kan gadon shi ma ya rufe fuska ya na sauke wani irin wahalallen numfashi, kafin a hankali wani hargitsastsan kuka ya kwance masa, ya shiga birgima yana kuka da dukkan ƙarfinsa, domin yama rasa mene zai yi yaji daɗi, bai taɓa tunanin haka al'amarin yake ba, fisgota jikinsa Abu Maleek yayi yana tura fuskarta ƙirjinsa, da sauri ta juya masa baya saboda Kunya, cikin sauri shima ya juyo da ita, yana kallonta wani kalar kwaɓe fuska yay yan marai-raice mata, kafin kuma ya ƙara sakin kuka yana rungome ta. Sun ɗauki kusan minti talatin kwance, sannan ya tashi ya shiga toilet ya yi wanka, ita ma Julɗe wanka ta shiga ta yi, dan yau ta ke shirin komawa makaranta, ko da ta fito daga toilet ya gama shirinshi tsaf cikin wani arnen wando jeans black, da wata shirt ita ma black kayan sun yi matuƙar amsar jikinshi , har ta gama shiri ya na zaune, wata doguwar riga ta saka blue me stone kamar silver sai ƙyalli ta ke yi, tana cikin haɗa takardunta Abu Maleek ya miƙe tsaye ya ce “in kin gama ina jiranki, zan sauke ki ", bai jira me zata faɗa ba ya juya ya fita. haka nan ya samu kansa da jin Kunyarta, domin idan ya tuna kukan da yay tai mata sai yaji shi kansa abin ya bashi kunya. Bata ɓata lokaci ba, dan lokacin da ta fita yana ƙoƙarin buɗe mota, kun san tafiyar Abu Maleek ba sai an faɗa muku ba. Tun da su ka shiga mota babu wanda ya yi ma wani magana cikinsu har su ka isa, a hankali ya dinga sauke ajjiyar zuciya yana jin wani sanyi a ransa, cikin ɗan kawar da shirun ya taɓe bakinsa yana taune leɓansa yace "Uhm! Waye ne ya aiki saka kayan Matana?" Da sauri ta kallesa, daman tasan ba lallai ace ita ya siyawa ba, wasu hawaye taji sun saukar mata, cikin ƙasa da murya tace "I'm sorry, mata kuma ai ni ce ba wata ba" shiru yay mata domin yaga lokaci na tafiya, a hakan ma ji yake Kamar numafshinta zai tafi ina ga yaci gaba da jin Amon muryarta a kunansa uhm! Gaban makarantar Norwegian University of science and technology, inda Julɗe ke karatu, gaban parking space ya tsaya, “thank you sir" ta faɗa tana shirin buɗe ƙofar motar, buɗe motar ta yi za ta fita ya ce “make sure kin zo final match ɗina na yau da misalin ƙarfe huɗu za a fara match ɗin", ba ta amsa shi ba ta buɗe ƙofa ta fita. Yau ne za a buga ƙwallo tsakanin Madrid da Rosenberg club wanda za a fara ƙwallon da misalin ƙarfe huɗu na marece . Kai tsaye gurin da aka tanada domin yin match ɗin ya wuce, a nan ya samu dukkan ƴan club ɗin su, hadda Coach ɗin yana zuwa ya zare kayansa with full confidence ya nufi cikin tawagar su,farin ciki a wajansu ba'a magana, Saif dake layin ƴan kallo ya saki Murmushi yana ɗaga masa hannu na jinjina, inda su ka ci-gaba da match preparation ɗinsu. Tun ƙarfe uku da rabi Abu Maleek ke raba ido ko zai ga Julɗe amma babu ita babu labarinta, abun kamar wasa har huɗu ta yi, aka kira su filin buga ƙwallo, amma hankalin Abu-Maleek ya na kan hanyar shigowa, nan aka fara buga ƙwallo, idon kowa na kan Abu Maleek, domin Abu Maleek ƙwararren ɗan wasan ƙwallo ne da Madrid ke ji da shi, kuma wannan match ɗin na da matuƙar mahimmanci ga ƴan wasan, sai ihu Madrid supporters ke yi, suna faɗin “Abu Maleek! , Abu Maleek! " ana tafi da ɗaga tuta amma kwata-kwata hankalin Abu Maleek na kan Julɗe da har yanzu babu labarinta a gurinta, har aka yi first round Madrid 0(zero) su ke, an ci har goal uku, hankalin ƴan Madrid da magoya bayansu duk ya tashi, hutun rabin lokaci aka je, kowa ya ɗauki ruwa ya na sha, Abu Maleek kam gefe ya koma ya tsaya, dan duk hankalinshi ya fita jikinshi, sai huci yake jikinsa na rawa, hakan yasa babu wanda ya nufe sa domin ansan hali, sosai hankalin Coach da Saif da ƴan Madrid ya tashi domin Abu Maleek shine hope ɗinsu. “The both club should come to the field for second round " su ka jiyo murya ana kiransu su dawo filin buga ƙwallo, cikin tafiya ta izza da isa haɗi da tsantsar kamewa irinta masu sarauta Abu Maleek ya shiga takawa har ya isa filin, nan aka bada damar fara buga ƙwallo, inda ƴan Rosenberg su ka halbo ƙwallo, dai-dai lokacin Julɗe ta ƙaraso wurin, karaf su ka haɗa ido da ita, nan take yanke ya ji wani irin ƙarfi ya taso mishi, dukkan kuzarinsa da nutsuwarsa suka dawo garesa, wani Kamilallan Murmushi ya sauke a karo na farko tun zuwansa ƙasar, ƙafa ɗaya ya sa ya tare ƙwallon da aka halbo, wanda da be tare ta ba babu Abunda zai hana ba su ci wannan zagayen ba, nan ta ke wuri ya ɗauki ihu su na faɗin “Abu Maleek! " sai ɗaga hannu su ke yi, wani ƙarfi ya ƙara ji ya shige shi. Halba ball ɗin ya yi, duk yadda ƴan Rosenberg su ka so tare ball ɗin sai da ta shige, da ya ke Abu Maleek ya iya Saiti, ai kuwa nan aka shiga fafatawa, aka tashi wasa 4 - 3, ƴan Madrid na da 4 yayinda ƴan Rosenberg su ke da 3, sai hannu Abu Maleek ke ɗagawa yana ɗaga ma fans ɗinshi hannu, sai dariya mutane ke yi wasu na tsalle-tsalle. Julde kam farin cikin da take cikina yasa tama kasa tafa masa, sai Murmushi take ita ɗaya. Cikin taku ya shiga kutsa kai cikin mutane har ya ƙaraso gaban Julɗe da ke tsaye, ta rasa me ta ke ji yanzu, farinciki ko baƙinciki. Murmushi ta mishi cikin wata zazzaƙar murya ta ce “congratulations Abu Maleek " “thank you" ya faɗa yana tsora mata idanunsa, sannan ya kama hannunta zuwa mota, cikin sauri guards suka miƙe da sauri Coach ya tsayar dasu, Kai tsaye herangtunet boutique hotel Norway su ka nufa, a mota kuwa babu Abunda ke tashi sai slow motion na Waƙa, har su ka isa hotel ɗin, buɗe mota su ka yi su ka fito, room ɗin da yake ciki ya nufa da ita, ita dai Julde da idanunta kawai take binsa, duk tsoro ya gama cika mata zuciya wata faɗuwar gaba take ji a yau ɗin nan. Abinci ya musu order mai rai da lafiya, su ka ci, sallar da ake binsu ta magrib da isha su ka rama, kasancewar a gajiye ya ke ya sa shi bin lafiyar gado, Julde kuwa takaici duk ya kamata kamar ta mutu dan haushi, ita bata san lokacin da Abu Maleek zai fara sonta ba, da wannan tunanin ta yi barci bayan ta gama kukanta. Da safe wanka su ka yi, su ka shirya , dan ƙarfe 11 su na da final paper (exams ta ƙarshe) akan material science (tie) #166, break fast ya musu order su ka ci, sannan ya ɗauke ta zuwa makaranta. Ko da su ka isa makarantar ƙarfe 10:45, haka yasa bata koma hostel ba ta juya ta nufi exams hall, daga inda ta sauka a motarshi da ɗan nisa zuwa inda za su yi exams ɗin, wannan dalilin yasa Julden yin lattin shiga exam hall, Ko da ta shiga an fara raba takardu, dan haka ta samu wuri gaban class ta zauna, exams ɗin ta awa biyu ce, kuma ba laifi ta yi ma Julde daɗi. Gaban Hall ta fito ta na zuba ido ta ga ina za ta ga Ikram ƙawarta dan ta ga fitowarta lokacin ta na amsa tambaya ta ƙarshe, ji ta yi an da fata “Julde ƴan soyayya " Ikram ta faɗa ta na sauke hannunta da ke kan kafaɗar Julde, “hmmmmm" Julde ta faɗa, Hararar wasa Ikram ta mata ta ce “ko ƙarya na yi? ", Julde ta ce “dallah can mu bar zancen nan, ya exams ɗin". “anƙi a bar zancen, yau ma na san guduwa za ki yi " Ikram ta faɗa ta na dariya, “K.........." Za ta yi magana kenan ta hango motar Abu Maleek na tunkaro su, jin ta yi shiru ya sa Ikram kallon saiti da inda ta ke kallo, “laaaaaa ga mijinki nan ni bari na wuce hostel " ta faɗa, hannunta Julde ta riƙe, da sauri Ikram ta ƙwace hannunta ta wuce ta na ma Julde dariya. Gabanta ya tsaya da motar ya sauke glass ɗin motar cikin kakkausar muryarshi ya ce "get in" ta na turo baki ta shiga mota su ka wuce herangtunet boutique hotel Norway. A can masarautar Kanzaf kuwa, Adams ne ya samu Queen Roomana a ɓangarenta, sai da su ka gama gaisawa, sannan ya ce “wai me ki ke ɓoyewa ne game da Abu Maleek da har ki ke fifita shi akan mu, har ki na cewa babu wanda zai gaji sarautar Kanzaf sai shi? Why Mami" cikin izza irin ta masarauta ta ce “Adams duk abunda na ke ɓoyewa kwanan nan zai fito, kowa zai san menene ka jira lokaci kawai", duk yadda ya so ta faɗa mishi ko menene amma ta ƙi, haka ya sa shi tashi ya fita ranshi a ɓace ya nufi ɓangaren Mai Babban ɗaki ya na gunguni, kai tsaye Babban sashe ya nufa inda ya ke ɓangaren kakarsu. “ina wuni " ya faɗa, “lafiya ƙalau Mijin, mi ke tafe da kai, dan da ganin idonka akwai alamar tambaya" Mai Babban ɗaki ta faɗa tana gutsirar Apple, ɗan sosa kai ya yi ya ce “dama akan Mamina ne, kamar tana ɓoye mana wani abu akan Abu Maleek wanda ba mu sani ba, shiyasa na zo na tambaye ki, ko kin san miyasa ta ke cewa Abu Maleek ne kaɗai wanda zai iya Gadon sarautar Kanzaf? Na tambaye ta ta ce min kwanan nan zamu san komai ", dariya ta yi ta ce “ Nima Adams ban sani ba, ka jira lokacin kamar yadda ta faɗa", ba yadda ya iya dole ya haƙura, da sauri Aremo Shakiru dake jikin ƙofa yay baya kai tsaye kuma ya nufi sashin Queen Ayoola a can ya samu Salimerh tana ta yiwa Mumy faɗa . Ɓangaren Rugar Mahinjo kuwa Arɗo ne ke waya da wani abokin hurɗarshi na garkuwa da mutane, ya ce “ what about the kidnapping issue, have u get the details? ", ɗayan ɓangaren aka ce “yes, as am talking now we are with the girl, I think we should price her", Arɗo ya ce “ohk let's say 10 million naira "ya yi maganar lokaci zuwa lokaci ya na jin kanshi na Sara mishi, ɗayan ɓangaren aka ce “ohk let me inform her parent", “make sure you scare them, make them know u can kill her if they didn't send the money in the next 24 hours " Ya Kai ƙarshen zancen kanshi na Sara mishi, suna gama wayar kuma ya amsa kiran dake shigo masa, yana ɗagawa ya runtse idanunsa yace. "Ok no wahala za muyi yadda kace, domin shirun da muka ji yasa har muka fara wani aikin" daga nan kashe wayar yay ya nufi wajan Lamiɗo da Barkido tare da Jon wuro. HERANGTUNET BOUTIQUE HOTEL NORWAY Kwance ta ke kan gado cikin wata rigar barci da Abu Maleek ya siyo mata bayan ya aje ta, ji ta yi an turo ƙofa an shigo, da ƙarfi ta tashi zaune ta na kallon Abu Maleek da ya shigo idanunsa sunyi jajir kamar gauta, kansa na wani bala'in sara masa kana ganinsa kasan baya cikin hayyacinsa, sai huci yake jikinsa na rawa, toilet ya shiga ya fito daga shi sai gajeren wando, Julɗe na sauke ido a kan faffaɗan ƙirjinshi gabanta ya faɗi, zanan Taswirar Alaafi ya bayyana akan idanunta, da sauri ta kawar da kanta tana lumshe idanunsa tsoro ya kamata, ji mutum ta yi ya faɗo mata kan jiki jikinsa na rawa ga wani zafi da jikin ya ɗauka, da sauri ta matsa amma ya sake jawo ta jikinshi yana shaƙar ƙamshin turarenshi, hannunsa ya manna a waist ɗinta, a hankali ya shiga matsawa lumshe ido ta yi tana jin saƙonshi na ratsa ko ina na jikinta, sama ya fara yi da hannunshi yana matsa boobs ɗin ta, da suka gama bayyana a fili, a bayyane yake sauke wata wahalalliyar ajjiyar zuciya“ashhhh" ta saki erotic sound tana wani gantsarewa, ƙara narkewa ya yi a jikinta ya cigaba da matsa dukiyar fulaninta, juyo da ita ya yi gabanshi, da ƙarfi ya haɗa bakinshi da na ta ya na tsotsa, hannunshi ɗaya bayan wuyanta ɗayan kuma kan ƙan Ƙirjinta, bata san lokacin da ta ɗaura hannunta kan mararshi ba ta shiga shafawa a hankali, har ta tura hannunta cikin boxers ɗinshi ta kama jarumarshi, bakin J ɗin ta shiga dannawa a hankali ya fara faɗin “washhhhh" ya sauke wani ƙyakƙyawan nishi baki ya buɗe da niyyar yin magana wani kuka ya kwace masa lokacin da yaji Julde taiwa Jalal ɗinsa wata iriyar murza, jikin na rawa ya kwace J ɗin daga hannunta ya wani mirgina da sauri yay cilli da kayan jikinsa, naman jikinsa na wani ɓari kyarma da ma kyarkyata cikin zafin nama yay mata rumfa cikin rawar murya yace "Uhm Fulani girl ki shirya amsar your husband, ki shirya amsar jarumin namiji, ur Footballer ba zaki bar Norway ba sai da ciki na a yanzu ba sai anjima zan tabbatar dake a matsayin cikakkiyar mace" yana faɗin hakan cikin wani rawar jiki ya cafki lip's ɗinta tare da...... 😂😂😍🤝🏼 *SARAUTAR MARUBUTA* *_83-84_* Kama hannunta dake saman ƙirjinsa tana riƙesa, a hankali cikin son kwantar mata da hankali domin baya son yay abinda shi kansa bazai ji daɗin sa ba, A hankali cikin nutsuwa mai kama da son jin ɗumin jikin mutum ya manna ƙirjinsa a kan nata, hannunsa ya zura ta ƙasan wuyanta tare da manne fuskokin su waje guda, wani irin ajjiyar zuciya mai kama da fitar numfashi Abu Maleek ya sauke. A hankali kuma ya buɗe idanunsa da suke cike da zallar ƙaunar abinda yake sonyi a yanzu ɗin, kallonsa da dukkan nutsuwarsa ya tattara gaba ɗaya zuwa gare ta, yadda idanunta suka cike da ƙwalla da yadda Jikinta ke rawa kaɗai ya tabbatar masa, da zallar tsoron daya gama ratsa dukkan kofofin Zuciyarta, karr-karr haka jikinta ya ɗauki rawa, cikin wani sanyin jiki da kuma wani kalan tausayin ta daya ratsa Zuciyarsa ya manna bakinsa a saman kunnanta, yana sauke mata wani kalar zazzafan numafashi wanda hucin Numfashinsa ya sanya taji jikinta ya ƙara sanyi sosai, gaba ɗaya ya kashe mata gaɓoɓin da suke sarrafa kuzarin jikinta da idanunta kawai take kallonsa tana sauke ajjiyar zuciya. Wata dadɗar iska mai sanyi da kwantar da hankali Abu Maleek ya shiga fesa mata a cikin kunnanta, slowly kuma yake yawo da hannunsa a saman ƙyakkyawar fresh naked skin ɗinta, Wanda ya kejin mugun daɗin ta ɓawa, saboda wani laushi da taushi fatar da take da!. Wata sassanyar Ajjiyar zuciya irin wacce masu rashin ƙarfin jiki suke yi Julde ta sauke, wani irin mimmiƙewa tsigar jikinta tayi tare da zubewa tana jin wani abu kamar wutar lantarki na janta, lokacin da Cucuu ya zura mata tattausan harshen sa cikin kunnanta saurin sanya hannunta tayi a wist ɗinsa ta riƙe ƙamƙam, tana jin yadda J ɗinsa take gogar cinyoyinta, wata kalar miƙewa tayi tare yin ƙasa ta shige cikin jikinsa, wani irin rawa da karkarwa jikinta ya fara, lokacin daya manna bakinsa a ƙasan fatar kunnanta ya shiga tsotsa, while yana ƙara shafa lafaffan jikinta, kafin gently yay ƙasa da hannunsa zuwa rabin cibiyarta, yatsarsa ya sanya a rabin ya shiga murza kaɗan, still yana ƙara lashe fatar wuyanta, wani sandarewa tayi tare tura hannunta a ququnsa tana wani fidda numafshi, Domin duk jijiyoyin da suke amsar saƙo sun buɗe saƙon Ɓallowa kawai suke amsa, ga wani kumburuwa da Mararta tayi, Hakan ya tabbatar jijiyar dake buɗewa a lokacin kasance da namiji dalilin romance da suke ta buɗe ta kuma shirya baƙon al'amarin da yake shirin kutso mata, Wannan jijiya kuma bata taɓa buɗewa ba tare da namiji ya taɓa wani sashi na jikinki, shiyasa romance kafin kasancewa da iyali yake da amfani, rashin hakan kuma yana sawa kaji mace a bushe domin bakai abinda jijiyar zata fesar da ruwa ba _(to more impormation kai attending na class ɗin We're all Women)_. "Uhmmmmm Cucuuuuu" Ta sauke wata wahalalliyar ajjiyar tare da jan numfashi tana kiran sunansa, domin gaba ɗaya ta gama ficewa a hayyacinta. Cikin nutsuwa Abu Maleek ya zare bakinsa yana sauke numfashi yana ƙara murza rabin cibiyarta kafin a hankali ya fidda wani erotic sound cikin ƙasa da Murya very slow a narke da wata fitinanniyar Murya, Ya maƙale ta a jikinsa saboda yadda yaji Jikinta ya ɗauki rawa tana neman shigewa ƙasan sa, cikin tattausan kalami da kuma wani datti kalamai yace. "U see ba? Nafi suger zaƙi yarinya, jikina da zuciyata sun bani cewa yau Tabbas ƙwallo na zai kai ga raga, gudan jinina zai samu muhalli a ƴar ƙaramar maran nan naki" "Uhmm" Kawai Julde ta iya faɗa tana ƙara kulle idanunta, ɗan abinda yake daya daina ji tayi kamar zata zauce masa. Bakinsa ya manna a goshinta kafin a hankali ya dawo dashi saman jajayen laɓɓanta, idanunta ta buɗe tare da kafesa da idanu, shi ɗin ma ita yake kallo a hankali kuma ya sanya yatsarsa ya sharce mata hawayen da yake sakkowa daga cikin idanunta, Lumshe idanunsa yay lokacin da yaji ta riƙe tongue ɗinsa sosai a cikin bakinta, kafin a hankali ta bashi wata kalar kuma sabuwar Amintacciyar tsotsa a saman tsinin harshen Abu Maleek. Yarr-yarr haka yaji tsigar jikinsa na tashi, kafin a hankali kuma yaji Jalal ɗinsa na wani fisga tana neman ɗauki na Abincin ta, wani irin kissing ta kewa bakinsa tana jin yadda yake juye mata dukkan yawon bakinsa a cikin nata, jikinsa na wani irin rawa da tsuma ya kwace bakinsa a nata tare da manna shi a saman ƙirjinta. Wani irin narkakkun numafshi suka sauke a tare it's the first time da ake sha mata ƙirji kamar haka, Hakan yasa gaba ɗaya ta kasa tantance abinda ta keji, a hankali kuma hawaye yake bin idanunta irin hawayen nan na daɗi da kuma buƙatuwa kafin ta buɗe baki da dukkan muryarta tace.. "Uhmm Ɓallo.... Cucuu banso ka daina zan mutu wayyoooo Allah Mimina" Ta ƙare maganar ta fashewa da kuka, da sauri Abu Maleek ya ɗaga kansa "mutttttt" haka sautin fitar bakinsa daga kan nippy ɗinta ya bada, A hankali yake bin fuskarta da, cikin wani sauri Julde ta yunƙura tare da faɗawa jikinsa gaba ɗaya ta rungomesa sosai tare da fashe masa da kuka, Yayinda dukkan Jikinta rawa yake, cikin gigita ta yunƙura baki ɗayan ta tare da manne nippy ɗinta da bakin cikin sauri ta tura dukkan hannunta da cikin tulin ƙyakkyawar sumar kansa wacce ta ɗan birkice Yanzu. Harshen nasa ya sanya ya shafo tsakiyar ƙirjinta, tare da ke waye nippy ɗinta dashi, Cikin wata fitinanniyar Murya mai ɗauke da zalla kuma tsaftacciyyar bege da buƙatuwa yace. "Jidderhh!!!!!!!" Kasa magana tayi sai nishi take tana ƙara tura yatsun hannunta a cikin tsumar kansa. A hankali ya manna bakinsa akan pink nippy ɗin nata na right hand ya bata wani kalar Amintacciyar tsotsa mafi kyawun tsotsa a cikin jerin wanda yay mata. "Ahhhhhhhhha Cucuuuuu" Ƙara shafo wajan yay da sanyayen laɓɓansa kafin ya datse teeths ɗinsa ya bata wani kalar tsotsa mai ɗauke da tsotsa. Wani irin zillo tai masa tare da ƙara sanya masa wani hargitsastsan kuka. Cikin gigita da kuma ɗimaucewa tace. "Wayyoooo.... Zan mutu cikina ciwo Ɓallowaaaaa" Idanunsa ya ɗaga da suka gama janyewa sukai jaaa sosai ya kalleta, Kafin gently kuma ya manna a saman tsinin hancinta ya sumbaci wajan, ajjiyar zuciya suka sauke a tare suna mai lumshe idanunsa, A hankali kuma ya zaro tattausan tongue ɗinsa ya fara share kaf hawayen da suke maƙale a cikin idanunta kafin a gangaro zuwa cikin bakinta. "Uhmmmmm Ahhhhhhaaaaa" Shine sexual urge sounds ɗin da suka sauke a tare kuma lokacin guda, dai-dai lokacin da ɗanɗanon da kuma garɗi haɗi da wani tsumamman ɗumin bakinsu daya haɗe waje guda. Wanda hakan yasa Julde ƙara narkewa a jikin Abu Maleek wanda yake ƙara danna bakinsa cikin nata, yana wani bata fitananan kiss mai tsayawa a zuciya da kuma sanya mutum cikin Shauƙi. Wani kalar kamo harshen ta yayi tare da saƙale sa cikin bakinsa, ya shiga bata wani sumbata ta musamman a kuma lokacin na musamman, sumbatar da Abu Maleek babu wata ƴar mace data taɓa samun gurbin cikin bakinsa balle har yay kissing ɗinta. Even his wife Bola bai taɓa koda rungome ta balle yay wani abu something like that. Kissing ɗinta yake tun daga can ƙasan zuciyarsa kissing yake bata a lokacin da wani gagarumin hadarin da yaywa samaniya tsinke, yayinda Norway tai duhu sanadiyyar haɗuwar hadarin. A hankali kuma wata dadɗan iska take rantsuwa cikin bedroom ɗin tana sauke a jikinsu, domin tuni duvet ɗin daya lulluɓe su ya yaye. Julde ƙara narkewa tai a jikin A.m tana sauraren yadda yake shan bakinta, a hankali kuma ta sake tura masa harshen ta. Wannan dalilin ya sanya tallafo hips ɗinta da dukkan hannunsa tare da zata bisa ruwan cikinsa, a hankali yay baya ya kwanta saman gadon. Mirgina ta yay kaɗan itama ta kwanta. "Uhmm Cucuu" Idanunsa da suka gama jaa ya ɗaga ya kalleta cikin daƙushewar Murya yace. "Uhm I'm tred to hear this name" Ya faɗa ya kifa hannunsa a saman tsayayyun brest ɗinta ya shiga murzasu cike da ƙwarewa a hankali shima jikinsa ya ɗauki rawa. "Naa... nahhhh" Ya kira sunanta a hankali lokacin da yake murza nippy ɗinta da yatsun hannunsa. Jin yadda ya kira sunanta ne kuma yasa a hankali a kasalance ta ɗaga eyes lashes ɗinta zuwa sama, kafin ya ware idanunta kan ƙyakkyawar fuskarsa mai cike da nutsuwa da tarin Ilhama, Ganin kallon da yake mata ne da yadda idanunsa suka sauya launi yasa a hankali ya mayar da murfin idanunta ta rufe sosai. Cikin wani irin salo na musamman mai matar da mutum a inda yake a ƙara murza brest ɗinta tare da faɗin.. "Say my name Jidderhh, say it Kuluuu" "Ɓallowaaaaa!!!" Ta faɗa a hankali tana riƙe hannunsa saboda wani irin murza da yake mata kamar zai cire mata brest, da wani irin sosa da ya kewa ƙasan ƙirjinta, Wanda yasa ta fara mimmiƙewa tana haɗe cinyoyinta waje guda. "Nooo!!!!! My Real name say it Naa.... nahhhh I wanted hear it from your small cute mouth" Ya faɗa yana yin sama sa hannunsa zuwa fuskarta, a hankali ya manna babbar yatsarsa a laɓɓanta. Cikin nutsuwa ya shiga goga mata tattausan sajansa a ƙirjinta yana mai ƙara ware wist saboda wata harbawa da J ɗinsa tayi. Ganin tayi shiru ya tabbatar ba zata faɗa ba saboda tsananin kunya da sauri ya tura mata yatsarsa a cikin bakinta. A hankali ya ƙara manne bakinsa a kan ƙirjinta, da wani sauri Julde ta cafke yatsarsa nashi tare da naɗe ta a cikin bakinta. Nishi suka fara saukewa a tare shida Julde cikin rawar da jikinsu yake ne kuma ya shiga yin ƙasa da hannunsa izuwa Mararta wacce take a kumbure. Duk yadda taji daɗin abinda yay mata jiya, amma a yanzu ji tayi gaba ɗaya bata so, saboda wani zafi da raɗaɗi da nipples ɗinta suke mata, da wani sauri ta fisge numfashi haɗi da taune yatsarsa tare da wani tsotsa saboda jin hannun Abu Maleek a cikin ƙasanta yana nata wani fitinan shafa. Hakan yasa a hankali ta buɗe idanunta. A hankali ta soma girgiza masa kanta tare da zare bakinta daga kan yatsarsa saboda saukar yatsarsa da taji a can cikin Julde ɗinta, yana zare asalin farin pat ɗin ta. A hankali ya zare pat ɗin, da sauri ta buɗe baki cikin sauke numfashi tace. "Ɓallowaaaaa, Cucuuuuu ban so ka daina dan Allah kaji" Ta ƙare maganar tana wani yunƙura wa zata tashi, cikin sauri ya danne ta faffaɗan ƙirjinsa cikin rawar murya yace. "Please, dan Allah.. please" Iya abinda ya iya faɗa kenan domin baya jin zai iya duguwan magana ba tare da numafshinsa ya ɗauke ba. Iska mai ƙarfi ce ta shiga tashi a Norway, yayinda hadarin da yay baƙi sannu a hankali yake juyewa yana komawa jaaa, wani rugugi hadarin ya fara yana tafiya da sauri a cikin gajimare, Al'amarin daya sanya dukkan jama'ar da suke waje suka fara yin gida,wasu kuma suna shigewa cikin hotel hotel ɗin. A wannan dai-dai lokacin ne kuma Abu Maleek ya ƙara ratsa cikin jikinta da yatsarsa, "Uhmm Cucuu please ka bari wayyo Mama" A wannan lokacin Ɓallowaaaaa ba gane kan al'amarin, baya gane baƙi da kuma fari, gangar jikinsa a matse take da son jin ɗumin ta, shi kansa bazai iya fasalta abinda ya keji ba. Wani numafashi ya sauke mai kama da kwacewar kukan ƙarmin yaro yayinda yake ƙara ratsa wa cikin jikinta yana laso cikin Julde ɗinta, wani kalar harbawa Jalal ɗinsa tayi ta miƙe samɓal yana jin yadda ta tukare saboda yadda yay kusa da jikin bed ɗin. A hankali yake tafiya da fuskarsa yana goga mata sajansa a fatar cikinta, wani irin jan numfashi Julde tayi lokacin daya suke bakinsa a tsakiyar cibiyarta. A hankali ya shiga tsotsa yana mata tafiyar tsotsa, dukkan wani kuzari da ƙarfin jikinsa sun dawo garesa, karr karr haka naman jikin Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal ya shiga rawa fatar jikinsa ta shiga ɓari. Da sauri Julde ta tura hannunta cikin sumar kansa taci gaba da shafawa, hakan yasa yaji kamar tana ƙara ingiza sa. Daman tuni ya gama yin naked da saurin ya jawo duvet ya rufe su, saboda wani sanyi da yaji yana ratsa masa cikin jikinsa. Wanda hakan yasa yaji tamkar Asthma ɗinsa zata tashi saboda al'amarin daya haɗe masa gida biyu!, Cikin nutsuwa ya shiga yin ƙasa da bakinsa zuwa ƙasan Mararta da sauri ya zare yatsarsa dake cikin p***cy ɗin wanda tuni hannunsa ya gama ɓaci da zumarta. "La'ilahaillahu wayyoooo Oumuu!!!! Mami na shiga uku, wallahi zan mutu" Ta faɗa numafashin ta na wani fisga yana son barin gangar Jikinta, wani tsuma jikinta ya fara wani irin ƙanƙamesa tayi. Saboda saukar tattausan harshen sa da taji a cikin ƙasanta, ba jikinsa kaɗai ba hatta Abu Maleek ɗinsa rawa take tana lilooo, domin ko wacce kuma jijiya dake sarrafa jikin ɗan adam ta gama buɗe wa a jikinsa, tunaninsa, jinsa, fahimtar, a wannan lokacin komai nasa ya tsaya, yana jinsa a wani waje wanda taurari kawai ne suke gilmawa a cikin kwanyar kansa. Kamar wanda ake jaaa da mayan ƙarfe ake sarrafa shi haka nan ya nutsa bakinsa ya shiga bawa wajan tsotsa ta musamman yana lashewa da harshen sa yana jiyo ƙamshin Almiski wanda ya ƙara zautar dashi. Kafin tai wani tunani Cucuu ɗinta ya ƙara danna bakinsa cikin jikinta, wani kalar ihu tayi tare da yunƙurawa zatai saving kanta daga wajansa domin abinda da yake mata ya girme dukkan tunaninsa. Da wani sauri ya mayar da ita yana ƙare tura bakinsa a clitoris ɗin nan sucking it so damn hard, hakan yasa da wani irin sauri Julde ta ƙara sakin kuka kafin ta sakar masa fitsari shaaaaaaa dai-dai lokacin da wani irin sauri numafashin ta ya tsaya. Dai-dai lokacin da saukar ruwan sama ya fara a Norway a hankali yake sauka ɗis ɗiss yayinda wata iska mai ratsa zuciya take Kaɗawa. A can ɓangaren Alaafin kuwa cikin sauri take tafiya fuskarta rufe da wani irin liƙab kai tsaye kuma ta nufi Lambun Abu Maleek, Domin this is the right time da zata ɗauki ajjiyar ta na shekara da shekaru data samu zanan Taswirar kuma zatai waje da kayan. A kusa da Swwiming pool ta tsaya, kafin kuma a hankali ta zame jikinta ta faɗa cikin ruwan, Wani irin nutsu take harta isa inda take tunanin tayi ajjiye. Tashin hankali da al'amara ya sanya ta wani ɗauke numafashi tare da zare Liƙab ɗin kafin a hankali wani kuka ya kwance mata ganin babu akwatin dukiyar Alaafin babu Labarin ta. Daga can gefe kuma Otun ne tsaye shida Junaid suna magana kafin a hankali kuwa ya nufi sashinsa wajan matarsa, Murmushi kawai Agba Akin yay wanda yake tsaye can daga nesa. Queen Ayoola tsaye sai Safa da marwa take ba wannan lokaci da tuni gari ya kusa wayewa saboda ta zarar lokaci dake tsakanin Nigeria da Russia. Tana nan tsaye Iyalode ta shigo jiki na rawa ganinta yasa Queen Ayoola faɗin. "Yaya ake ciki mene labari?" Ajjiyar zuciya ta sauke kafin a hankali tace. "Uhm wanann yaron dana gani can baya wajan Hadima Zubaida, a yanzu kuma ya dawo wajan Queen Roomana da zama" A ɗan gigice cike da kuma tashin hankali tace. "Ok sai me kuma? Waye shi yaron who is he Meye haɗinsa da Alaafi?" Da sauri Iyalode tace. "Bincike ya tabbatar da cewa Khaleluddeen Tunde Muhammad Jalal ɗa ne a wajan Late King Tunde Muhammad Jalal.. "Jidderhh na!??? Naa.. nahhhh wake up" Abu Maleek ya kira sunanta yana zare bakinsa daga wajan tare da yin wani ƙasatitaccen Murmushi na musamman. Kafin a hankali yaja duvet ya goge fitsarin da tayi masa, wai daga ɗan abin nan, mirginawa yay tare da jawota jikinsa sosai ya rungome ta tare da faɗin. "Come here" ya faɗa yana jan numfashi domin yau babu abinda zai hana shi mai data cikakkiyar mata a wajansa, Tabbas zai tabbatar da ita a matsayin matarsa shi King Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal dole ta amsa sunanta na Queen of Kanzaf, cikakkiyar mata kuma ƙasaitacciya wajan Abu Maleek. Iska ya shiga hura mata, yana shafa bayanta. Ganin yadda Jikinta ke ɓari, kamar zata sume masa ƙara sakin murmushi yay ganin his wife is lazy asalin matsoraciyya ce daga fara head ta sakar masa wani mad squirting. Wata wahalalliyar ajjiyar zuciya ta ƙara saukewa da sauri sauri, ganin ta fara dawowa dai-dai yay saurin kwantar da ita tare dayi mata rumfa. Da sauri ta buɗe idanunta tana sakin kuka Jikinta na rawa ta rungomesa tana faɗin. "Please Cucuu ka bari zaka kashe Ni bana so kabar ni, saboda baka so na zaka kashe ni ko" Idanunsa da suke a lumshe ya buɗe tare faɗawa jikinta yana sauke numfashi yace. "Nima zan mutu a yanzu ba sai anjima idan kika hanani yin abinda na keso, zan mutu! Zan mutu! Zan mutu Naa.... nahhhh Hawwa'u help me ki bari na baki haƙƙin ki, baki san abinda gobe ne zai haifar ba, kada ki tirsasani faɗin abinda ban ashirya ba ki bari na tabbata da abinda na keji game dake please Kuluuu" Ya faɗa hawaye na sauka a cikin idanunsa cikin sauri tace. "To ka daina kuka mana, ba zaka mutu ba kabarni" Kai ya ɗaga mata yana kwaɓe fuska tare da nake mata yace. "The sai ki barni allow me to enjoy, look! Kalli yadda ruwa yake sauka wannan daren uhm! It's special night to us Al-hakkamu ne kaɗai yasan abinda zai faru" Ƙuri tai masa da idanu tana jin wani tsautsayi na ratsa ta, cikin dauriya tace. "I'm scared ance da zafi ina tsoro Ɓallowaaaaa ka bari kaji" kai ya girgiza mata domin baya jin zai iya magana ji yake kamar zai zauce. Da sauri ya gyara kwanciyarsa a kanta yana ware nata cinyoyinta runtse idanunta tayi sosai, cikin nutsuwa ya shiga buɗe bakinsa da ƙyar. Da sauri ta fara girgiza kanta lokacin da taji hargitsastsiyar Muryarsa yana muryarsa yana karanto addu'ar Saduwa da iyali (karanta Uncle ne domin sabun addu'ar da Arabic). Yasubuhanallah wani bala'in rawa duk jikinsu ya fara gaba ɗaya Abu Maleek ya fara ficewar daga Asalin duniyarsa, tunaninsa ya fara juyewa a hankali kuma duniyar ta fara juyawa masa al'amarin nasa yay kama da tashin ciwonsa na jurewar tunaninsa cikin wani Irin abu ya buɗe baki yace. "O'ohhhh" Hakan ta Julde taji yasa gabanta ya faɗi Dam!!!!! Wato yau al'amarin a kanta ya motsa. Da sauri ya miƙa mata harshen sa cikin sauri ta amsa. A hankali ya fara kutsawa yana neman mashiga. "Wayyo!! wayyoooo Allah, Bafiiii bana so, Bafiiii Cucuu zaka ƙaryani...." Cak maganarta ta tsaya lokacin da Jalaluldeen ya tabbatar da sun zama abu guda, jini, ruwa numafashi, gangar jiki sun shaida hakan lokacin da Abu Maleek ya tabbatar sun zama tirmi da taɓarya. A tare suka buɗe baki suka saki wani gigitaccen ihu wanda ya karaɗe da saukar wani ruwan sama wanda ba'a taɓa kamarsa ba a dai-dai lokacin da Abu Maleek yake..... Allah ya kyautata makwancinmu😍🤝🏻 *SARAUTAR MARUBUTA* *_85-86_* Ƙara shiga cikin jikinta babu saurarawa, tsananin azabar da Julde taji yafi ƙarfin a haɗata da Azabar da Sheikh Imam ya ganawa Zahransa, azabar da ya wuce a kirata da azabar da Jalilerh tasha a hannun Jalal Kabeer bobo, azaba ce ya gasken gaske wacce duk yadda Zahira da shanye azabar da Saifuddeen Siwad Sufrak Bilhas ya gana mata, bata jin ita zata jurewa wannan azabar dake shirin ɗauke rayuwarta baki ɗaya, azabar data wuce wacce Deen ya ganawa Moon, balle ta haɗata da azabar da Ibrahimul khaleel ya ganawa Mannal. Azabar da Julde take sha yafi gaban mai Rubutu ya tsaya matsala shi, sai dai kai imagine a karan kanka. Dukkan wani ƙarfinsa na ɗan Ball sai dai tattarasa waje guda ya sauke akan Hawwa'u, dukkan wani abu daya tarar masa a mararsa na tsayin shekara da shekaru sai da ya juye a cikin jikinta, yama ratsa me zai fara dashi, tuzurantakarsa zai sauke mata ko kuma samartakrsa?. Julde tun tana ihu da muryarta har ya zama ko motsi ba tayi, kafin tafiya tai tafiya numfashinta ya tsaya cak. Yayinda ruwan sama ke ta zuba kamar da bakin ƙwarya, waya zufa ce mai ƙarfin gaske ta shiga tsastsafo wa ta tsakiyar goshin Abu Maleek. Yayinda jikinsa ya ɗauki wani rawa ya shiga tsuma tare da karkarwa, da ƙarfi ya faɗa kanta tare da ƙanƙame ta yana sakin ƙara. A hankali ya Lumshe idanunsa yana jin yadda yake juye mata dukkan abinda yake fita ta cikin jikinsa. 50minutes left Wani zazzafan zazzaɓi ne mai kama da ɗaukewar numafashi da nuƙurƙusar jiki ya lulluɓe su duk su biyun, a hankali kuma suke sauke numfashi a wahalarce, yayinda ko wannan su ya jima da fita daga cikin hayyacinsa, wani irin tsuma da karkarwa jikin Abu Maleek ya hau yi, yayinda teeths ɗinsa suka shiga haɗewa dana junansu suna bada wani ƙyakƙyawan sauti. "Ƙas! Ƙass!! Ƙasss!!!" Ya nayi yana taune laɓɓansa yayinda ko ina da sassan jikinsa ya ɗauki wani zafi tamakar wanda aka zubawa tafasasshen ruwan zafi. A hankali kuma sautin fitar numafshinta yake ratsa cikin kunnansa z wani irin numafshi take na neman ɗauki, gaba ɗaya jikinta ya rure da wani fitinan zazzaɓi mai ratsa cikin jikin mutum da ɓarkon sa ne, ya shiga ratsa dukkan gaɓoɓin jikinta yana ratsa fata da nama haɗi da jijiyar jikinta. Yayinda ko yatsarta ya gagara motsa, sai wani ɓari da naman jikinta yake gaba ɗaya gashin jikinta duk sun mimmiƙe. Wajan sama da 10mins suna cikin mayoyacin hali, al'amarin daya haɗewa Abu Maleek guda biyu, domin wani masifafan ciwon kai ne ya kawo masa ziyara, gaba ɗaya jijiyoyin kansa sun fito sunyi raɗa raɗa sai harbawa suke, ga wasu abubuwa da suke masa yawo cikin brain ɗinsa kamar wanda akewa Flash back haka yake ganin abu, yayinda ya gagara fahimtar komai na dan da curarran abinda da bai san ko menene ba. A hankali yana sauke numfashi tare da ƙara cure jikinsa waje guda ya shiga buɗe idanunsa wanda suka ƙanƙance saboda tsananin azabar da yake ji. Dai-dai lokacin da ƙarfin ruwan saman ya fara raguwa kenan, sai wata iska mai ɗauke da saukar snow dake sakkowa. Gama buɗe idanun yay yana jin yadda kan nasa ke ƙara sara masa, cikin dauriya da kuma raguwar ƙarfin da yay saura a jikinsa ya mirgina kaɗan can kusa da ita, da sauri ya buɗe idanunsa saboda wani irin numfashinta da yaji yana fita da ƙyar.. A ɗan raunace ya juya yana kallonta, fuskarta tai fari hawaye duk ya bushe sai wasu sabbi da suke silaluwa daga gefen idanun nata. Bakinta sai rawa yake na azabar zazzaɓi, da yake damunta kana ganinta kasan she's critical condition tana jin wani irin hali na neman taimako ainun... Idanunsa ya lumshe yana wani zazzafan tausayinta mai kama da shigar sabon soyayya na ratsa zcuiyarsa.. A hankali ya ƙara matsawa yana sauke numfashi da ƙyar na wahala kafin ya sanya dukkan hannayensa biyun ya jawota jikinsa tare da manne ta ƙirjinsa, da wani irin sauri ta shige jikinsa tana ƙara sakin numfashin tare da narke masa, duvet yaja ya rufe su baki ɗaya, gaba ɗaya ya maida hannunsu ya rungome ta a jikinsa, a wannan halin shi kansa ma taimaki yake nema, baya jin ko tashi zai iya, a hankali ya ja idanuna ya rufe hatta laɓɓansa sunyi masa bala'in nauyi, basu da wani mataimaki dole yay Shiru tare da rungome ta yana ƙara shigar da ita jikinsa, domin yaga kamar fitar hucin jikinsa yana saukar mata da nutsuwa, bakinsa dai-dai kunnanta yana sauke mata wani zazzafan numafashi aciki. Shiru yay yana mai tasbihi a zuciyarsa tare zubawa sarautar Ubangiji idanu yana son yaga ta inda sauƙi zai saukar masu.. A idanunsa aka fara kiran sallar farko na Subhi, al'amarin daya ƙara bawa Abu Maleek mamaki ne, domin maimakon zazzaɓin nasu yay ƙasa sai ma hawa da yake. Bayan an idar da salla ne yaji Wayarsa na ƙara, cikin Sa'a kuma wayar na kusa dashi, hannunsa ya miƙa a hankali ya ɗauka wani sanyi yaji a ransa ganin sunan Saif na wayo saman wayar. Answering call ɗin yay tare da sawa a speaker, A hankali Saif dake cikin masjid ya gyara zama yace. "Yau duk jin daɗin ne yasa kaƙi zuwa Subhi?" Ya faɗa yana ɗan yin murmushi, tare da yin shiru yana jiran yaji abinda Abu Maleek zai faɗa.. Shiru kawai Cucuu yay yana jin kamar ƙara wutar zazzaɓi ake a jikinsa, a hankali ya ƙara fidda numafashi da sauri yace. "Abu Maleek? Lafiya dai ko?" Stillw Shiru A.m ya ƙara yi yana sauraran yadda jikin Julde ya ɗauki rawa,cikin damuwa da tashin hankali Saif yace. "Jalaluldeen speak up please z what Rong?" Ya tambaya cikin damuwa tare da miƙewa daga zaunan da yake ya nufi waje bayan ya sanya talakminsa cikin sauke numfashi Abu Maleek yace. "Come in to my room" Yana faɗin haka yay shiru yana sauke numfashi, babu jimawa Saif ya shigo bayan ya amshi spare key a reception. A bakin ƙofar parlon shiga cikin bedroom ɗin ya tsaya yana ɗan gyara Murya cikin nutsuwa ya fara masu knocking tare da faɗin. "Open the door friend" Buɗe ido Abu Maleek kafin a hankali ya yunƙura kaɗan tare ita a jikinsa, duguwar rigar baccinta ya ɗauka ya zura mata tare da jan duvet ya naɗeta tass a ciki hakan kuma ba ƙaramin daɗi yay mata ba, A.m wandonsa ya ɗauka ya sanya ba tare daya sanya riga ba yace. "Come in" Jin haka yasa Saif shigowa da sauri yana rufe ƙofar, kai tsaye wajan Abu Maleek ya nufa domin bai ma lura da Julde ba cikin rawar murya yace. "What happened? Meke damunka wani abin ya sameka ko ciwon ka ne?" Saif ya faɗa a hargitse yana zare jacket ɗin jikinsa yana sanyawa A.m da jikinsa yake ta rawa, Idanunsa a lumshe ya buɗe baki yace. "Uhm kai min injection Yanzu please" Ya faɗa da ƙyar tare da faɗa masa sunan injection ɗin da Za'ai masa, cikin sauri Saif ya juya ya nufi inda yake tunanin Abu Maleek ya ajjiye first-aid box ɗinsa, cikin sauri ya haɗa ruwan Allurar yay masa, Gefe Saif ya koma sai a lokacin idanuna a fuskar Julde da kuma blood ɗin da yay caɓa caɓa a jikin bedsheet ɗin nasu, jinjina kai yay a hankali kuma ya sauke Ajjiyar zuciya yana mai yin hamdala a ransa domin sai a lokacin ya fahimci abinda ya faru. Sannu a hankali zazzaɓin ya fara sauka wata zufa ta fara saukar masa, sai lumshe idanunsa yake yana sauke tawayen ajjiyar zuciya a jajjere. Ware idanunsa sosai ya sauke akan Saif wanda yake zaune yana latsa waya yana Murmushi, A hankali kuma yake duban Abu Maleek ɗin kafin yace. "Sannu fa? Dole kai zazzaɓi Allah yasa zakkar jiki ne" Ya ƙare yana ƙara yin wani Murmushin lumshe ido kawai A.m yay domin yasan ya shiga uku wajan Saifuddeen yanzu. Miƙewa yay tsaye yace. "Allah sarki ƴar mutane Allah yasa ba fyaɗe kai mata ba, dan ba lallai ta amince da wannan ƙatuwar Halittar taka ba" Wani gajeren tsaki Abu Maleek ya sauke murya can ƙasa yace. "Whatever she's my wife ba wata can ba, banza ɗan iska" Ware hannu Saif yay yace. "Kuma ƴar Fulani ba wacce baka sonta ko? To Allah yasa a sauke lfy dan is hardly idan ciki bai shiga ba" Abu Maleek yana miƙewa tsaye yace. "Zanfi kowa happy and I'm ready to accept it" Dariya Saif yay yace. "Au haba? Kasan me ka aikata kenan ko, wallahi kaji tsoran Allah ka kula da Yarinyar mutane" Banza yay masa yana shigewa bathroom dafe da kansa, warm water mai zafin gaske ya haɗa tare da ɗaukan towel ƙarami yasa cikin tube ɗin wankan. Bedroom ɗin ya dawo yana dafe bango sosai kansa yake juya masa sbd zafin da yake masa, kai tsaye bed ɗin ya nufa inda take ba tare da jiran komai ba ya ware duvet ɗin da wani irin sauri jikinta ya shiga rawa, yana kallon yadda take rawar sanyi kafin yasa hannu ya jawota jikinsa baki ɗaya, a cikin baccinta ta sanya hannunta ta saƙale wuyansa ajjiyar zuciya ya sauke sbd nipples ɗinta da yaji a kan bakinsa, wani sassanyan kiss ya manna mata a wajan, cikin sauri ta ƙara manna masa,a hankali ya buɗe bakinsa ji kake "ɓutttt" ƙarar shigewar nippy ɗin cikin bakinsa a hankali ya shiga bata wani amintaccen tsotsa ya nayi yana sauke ajjiyar zuciya. A haka ya isa cikin bathroom ɗin kai tsaye cikin tube ɗin ruwan zafin ya nufa, daga shi har ita ya sanya a cikin ruwan saboda wani ciwo wist ɗinsa suke masa. A gigice cikin tashin hankali tare da fashe da wani irin kuka ta buɗe kumburarrun idanunta, tare da zabura zata fita daga cikin ruwan, Da sauri ya dawo da ita ya ɗura nata cinyoyinsa tare da ware mata nata cinyoyin kai tsaye ruwan zafin ya fara shigewa cikin ƴar ƙofar ta. Wani irin datse bakinta tayi jikinta na rawa ta kifa fuskarta a tsakiyar ƙirjinsa tare da faɗin. "Wayyoooo Cucuu" Kanta ya shafa da hannunsa tare da rungome ta sosai cikin sauke ajjiyar zuciya dai-dai kunanta yace "I'm sorry" hannu ta yarfe tace "Ɓallowa Bafiiii ciwo yake min" Ƙara matseta yay yana ƙara ware ƙafarta can ƙasan maƙoshinsa yace. "Sorry Naaa... nahhhh, ke da waye" Hannu tasa ta daki ƙirjinsa yana jinta bai hanata ba, sai da ta kaji da kanta ta sauke ajjiyar zuciya tana kwantawa a jikinsa. "Uhm me Ɓallowa ɗinki yay maki My Queen?" Baki tasa ta ciji ƙirjinsa da sauri yace. "Auchhhiiii zafi" Hawayene ya sakko mata cikin wata sabuwar narkakkiyar murya wacce tasa Abu Maleek ya wani lumshe idanunsa tace. "Bakai bane" Hannunsa ya kifa a brest ɗinta yana murzawa a hankali yace. "Uhm nai me?" Kanta ta tura cikin ƙirjinsa tana goga masa laɓɓanta masu sanyi tace. "Uhm!Uhm banso" Cike da sabuwar sangarta da tarin shagwaɓa tai maganar tana rufe fuska saboda kunyarsa. A karo na farko a kuma lokaci na Musamman yace. "I'm sorry My Queen, so sorry Wifyna Ƴan mata bulala talatin ba wasa ba, sorry Allah yay maki albarka, gadiya ta musamman zan maki yanzu bari naga ko akwai ciwo" Ya faɗa yana zare ta a jikinsa, da sauri ta maƙale sa tana girgiza kai cikin rarrashi yana kissing goshinta yace. "Please kinji, na baki wahala ba tare da na sani ba, ki bari mu ga" Ya faɗa yana kwantar da a gefen tube ɗin tare da buɗe ƙafarta, runtse idanunta tayi sosai tana sauke numfashi, a hankali Abu Maleek ya sunkuya dai-dai wajan p***cy ɗinta, jajirrr yaga ƙofar ga wani tsagewa da tayi a hankali ya furta "ya Salam!!! I'm sorry Jidderhh, I'm sorry for give me kinji na kasa control na kai na" Ya faɗa yana wura mata isar bakinsa a wajan, wani sanyi taji hakan yasa ta lumshe idanunta yana ɗura hannunta a saman sumar kansa tana shafawa a hankali kuma ta shiga jan sajansa tana shafawa, kallonta yay kafin a hankali ya ƙara matsar da bakinsa da wani irin sauri ta buɗe idanunta tana fisgar numfashi "Uhm Cucuuuuu!!!" Ta faɗa a sanyaye lokacin da taji saukar harshansa a wajan. Shafo wajan yay wanda har lokacin yake saukar da ruwan Ni'ima kafin ya zare bakinsa yana faɗin. "Mrs Cucuu" Kai kawai ta girgiza masa kafin hawaye ya saukar mata tace. "Ciwo wajan, bayana ciwo, ƙirjina ciwo, wist ɗina ciwo, lips ɗina ciwo komai ciwo Wayyoooo Mami za'a kashe maki Ni daman yace bai so na" Sai kuma ta fashe da kuka, da sauri ya rungome ta yana shafa bayanta cikin lallashi yace. "Sorry Madam Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal, ba laifi na bane laifin Jalal ɗina ne kalli nima Banda lafiya ba wajanki ya jima Jalal ɗina ciwo" Ya faɗa yana kamo J ɗinsa ai kam ga kan nan yay jajir ya wani ɗan tsage. Gam gam Julde ta rufe idanunta tana ɓoye fuskarta saboda Kunya, tashi yay ya sauya masu ruwa ya ƙara gasata sosai da towel kana yay wankan sarki a cikin bathroom bayan ya gama ya ɗaura towel yace tayi, a hankali ta fara yi tana gamawa ta fashe da kuka cikin dariya yasa hannunsa ya ɗauke ta cak yana sumbatar ta a goshinta da laɓɓanta yace. "Uhm Abu Maleek kaga ta kanka ina tausayinka ka taɓa autar mata sorry Sarauniya ta" Idanunta ta lumshe sosai, tana jin lokacin daya kwantar da ita, a hankali ya shiga shafe ta sa rubb kana ya sanya mata wata white colour ɗin jallabiya, shima shiryawa yay kana ya jasu salla sai yarfe hannu take tana cije lips. Suna idarwa ya miƙe ya ɗan jima kafin ya dawo ɗauke da try. Tea ne mai kauri sai farfesun kaza mai rumo. Akan cinyarsa ya ɗura ta sai kuke kuke take masa, shima kansa daurewa kawai yake. Bayan taci farfesun kazan tasha tea sosai, idanunta a lumshe tace. "Cucuuuuu" Bakinsa ya manna mata a goshi bisa sunna kafin yaja numfashi yace. "Naa... nahhhh what the you want?" "Bafiiii wayyo Allah na" Miƙewa yay da ita ya nufi can ɗaya bedroom ɗin yana faɗin "sorry muje naga" sosai yaji tausayinta domin yasan tabbas sai yay mata ɗan ƙaramin ɗinki ko kamo biyu ne.. Kwantar da ita yay kafin ya dawo ɗauke da first-aid box ɗinsa, zama yay tare da jawota jikinsa yace.. "The you need some chocolate?" A hankali ta ɗaga kai cikin shafa kanta yace "open your cute my mouth" Baki ta buɗe da sauri ta buɗe ido jin saukar magani a cikin bakin gorar ruwa ya manna mata da sauri ta shanye magani kafin ta faɗa jikinsa tana kuka.. "Wayo Ɓallowaaaaa Allah zan faɗawa Mamina" Murmushi mai taushi ya sauke yana kissing bakinta kafin ya shiga haɗa injection, cikin lallami ya kama hannunta tare da wura mata iskar cikin bakinsa a kunnanta, lumshe idanunta tayi a hankali ya sauke bakinsa akan nata tare da zura mata tattausan harshen sa cikin bakinta, cikin magagin bacci ta kama ta shiga tsotsa, lumshe idanunsa kawai Abu Maleek yay yana sauke kafin a hankali ya danna mata injection ɗin wani irin cafka taiwa tongue ɗinsa ta fara ja da ƙarfi saboda zafin daya ratsa ta. A nan jikinsa wani irin bacci ya ɗauke ta, kasancewa yana sane yay mata allurar baccin domine idanunta biyu ha zata bari ai ɗinkin ba. Kwantar da ita yay tare da ware ƙafarta cikin nutsuwa ya fara yi mata ɗin kin sai firgita take tana sakin ajjiyar zuciya. Yana gama yi mata ya shafa mata wani cream mai sanyi. Gyara mata kwanciya yay kana ya rufe ta tare da manna bakinsa a saman goshinsa ya sumbace ta, ya dawo bakinta ya dawo idanunta, kafin a ɗura a saman tsinin hancinta ya bata wata Amintacciyar tsotsa yace. "Jazakillah bilkhair Allalkhair, Barakallahu fiiki Allah yay maki albarka Naa.. nahhhh Hawwa'u Kululuuu ta" Coffee yasha sosai ya gasa cikinsa kana yasha magani ba dan ransa ya su ba. Zare jallabiyar jikinsa yay ya nufi saman bed ɗin dai-dai lokacin da wayar Julde ta ɗauki ƙara. Walking slowly irin tafiyar nan na naga dama, bare kuma ta haɗu da yangar rashin lafiyar Abu Maleek, fuskarsa ɗauke da zallar annuri sai haske goshinsa yake. Ganin number da ake kira yasa yay answering yana sauke numfashi. Daga can ɓangaren Mami ta gyara zaman ta, tana kallon Yadda Khaleluddeen ke shan chocolate domin sosai yay wayo yama fara tafiya sosai, komai ya gani sai yay ball dashi. Cikin jin daɗi tace. "Assalamu alaikum Daughter" Cak numafshin Abu Maleek ya tsaya saboda saukar Muryar Mamainsa da yaji kasa amsa wa yay saboda he can believe ace Mami ce. Jin shiru yasa Mami faɗin "hello are you there?" Numafashi mai ƙarfi yaja kafin a hankali cikin narkar da murya yace. "Mamina" Shiru Mami tayi tana jin wani daɗi na ratsa mata zuciya a hankali kuma take jin tausayin yaron nata idan ya tabbata zaiji haushinta akan abinda take ɓoyewa yay zaiyi? Kwaɓe fuska Abu Maleek yay cikin shagwaɓa yace. "Mami?" Ajjiyar zuciya Mami ta sauke kafin tace. "Who are you? Ina me wayar" Kamar zai kuka yace "is me Your Zaki Mami I'm sorry kiji" Shiru tayi kafin tace "tana ina?" A karo na farko a rayuwarsa da yay ƙarya yace "Mami bacci take" da Mamaki tace "is she doing alright, bata bacci yanzu tashe ta and me kake a wajanta yanzu kuma? Bayan gudun da kayi ka barta zaka gane na" Yana ɗan yin murmushi yace "Mami zazzaɓi take" da sauri tace "me kai mata?" Baki ya buɗe yace "ba komai" da yadda yay magnar tasan cewa something is feshin kafin tace "me ƙarya" girgiza kai yay da sauri ya sauke kai ƙasa cike da biyayya yace "a'a Mami kiyi hqr dan Allah bazan sake ba na tuba" fuska a haɗe tace "me kai mata" cikin kunya yace "Mami A shirya bawa Hawwa'u kyautar Budurcin ta" da wani sauri ya kashe wayar yana sauke numfashi, Murmushi Mami tayi tana yin sujudin shukri wani farin ciki ya kamata. Abu Maleek kam bed ya haye tare da jawota jikinsa ya zare mata jallabiya ya barta naked kamar yadda yay kana ya rungome ta yana sakin Murmushin jin daɗi da kuma tsantsar farin ciki a haka bacci ya ɗauke sa. Mami tana tsaka da godiya ga Ubangiji da Allah yasa komai ya kusa bayyana gaskiya tai halinta a dai-dai lokacin ne kuma Khaleluddeen yay waje yana shan Chocolate yana fita baƙin ƙofar ba tare da masu tsaron ƙofa sun kula dashi ba yay gaba. A hanya yaci karo da Shakur wanda yake riƙe da hannun Maleek wanda ya zama ɗan samari yanzu. Kallon Khaleluddeen sukai cike da mamaki kafin Maleek yace "lil Bàami na" ya faɗa yana kama hannun Khaleluddeen saboda kamar Mahaifinsa daya gani. Kuka Khaleluddeen ya sanya saboda bai san su ba, Salimerh dake zuwa wajan cikin kamilalliyar shigarta tace. "Waye shi?" Hannu Shakiru ya watsa tare da faɗin " i have no idea" ɗaukan sa tayi tace "uhm ikon Allah kaga mai kamar zaki ma sha Allah" taɓe baki Shakiru yay yace "ai daga part ɗin ya fito" ya faɗa idanunsa na sauka a kan ɗan baƙin zanna da ya gani daga ƙasan cibiyar sa. Part ɗin ta nufa dashi yana zuwa Mami na fitowa kallon Salimerh tayi itama Salimerh ta kalleta kafin tace "Mami kuka yake" Queen Roomana tace "aifa bai san ya fito ba" murmushi tayi tace "ayyah gashi photocopyn Abu Maleek Ma sha Allah" jinjina kai kawai Mami tayi kafin tace "yaya mijin naki?" Tana kwaɓe fuska tace "Allahamdulillah ya damu kansa akan haihuwa" Mami na juyawa tace "Ayyah ya daina damuwa komai lokaci ne, rabon naku zai zo ne... 12:50 A gogoan Russia Norway ya buga, hakan yay dai-dai da farkawar Abu daga cikin nauyayyan bacci wanda bai taɓa irinsa ba, bacci ne mai cike da nutsuwa mai saukar da farin ciki, da kuma jin daɗi. Narkakkun gajiyayyun idanunsa ya buɗe da ƙyar yana sauke numfashi saboda har yanzu kansa bai bar ciwo ba, amma kuma Allahamdulillah zafin zazzaɓin ya sauka. Motsi yay a hankali da sauri wacce take saman jikinsa ta tura bakinta tana surutu ƙasa ƙasa tana goga masa laɓɓanta a fatar wuyansa, wani tattausan Murmushi Yay Wanda ya bayyanar da wata haɗaɗɗiyar asalin kyawun fuskarsa, mai ɗauke da tsantsar kamewa da haiba, hannunsa ya sanya ya tallafo haɓarta tare da manna fuskarta a tashi yay copping face ɗinsu waje guda yana shaƙar ƙamshin Jikinta na Al'ajabu wanda ya ke sawa yaji wata kasala da kuma tarin nutsuwa ta saukar masa. A karo na farko na nutsuwarsa da kuma san fahimtar Wacece matar tasa, ya tsorawa innocent face ɗinta idanu, bai taɓa tunanin kyanta ya wuce haka ba domin gani yake kamar ma ta fishi kyau, idan kuma ya cika kallonta sai yaga har wata kama suke wacce bai san ta mece ba. Fuskarta mai shape ɗin scale ce, ga hancinta dugu kuma siriri wanda ya samu gurbin tsayawa a dai-dai saitin saman laɓɓanta, lip's ɗinta kuma suna da ƙauri kuma bakin ɗan mitsitsi da shi, jajirrr dasu kamar wacce ta shafa lip's Balm haka, eyes lashes ɗinta zara-zara dasu sun yi wani yaloloo, gashin girarta kamar zasu haɗe dana juna gasu dugwaye. A hankali ya sauke numfashi "she's beautiful more than me" ya faɗa cikin ransa ƙara turo bakinta tayi tana motsa su alamar wani abu take cewa, Murmushi ya sake yi yana wani shegen daɗi a ransa, wani light kiss ya manna mata a bakinta tare da tsotsar lip's ɗin ta, da sauri ta shiga tsotsar nasa kamar wacce take ido biyu, lumshe idanunsa yay yana sauke tagwayen ajjiyar zuciya yana jin yadda take kissing ɗinsa a nutse da sauri ya kwance bakinsa jin J ɗinsa na motsawa a goshinta ya manna bakinsa ya sauke mata lafiyayyiyar kiss na good morning! Cikin Wata narkakkiyar murya mai daɗin gaske wacce take sabuwar Murya ga Abu Maleek yace. "Good morning my Queen, thank you once again thank you for the virgin Sarauniya ta" "Muuu'ahhh" ya ƙara sauke mata kiss a goshinta kafin ya rungome ta dai-dai kunnanta ya shiga karanta mata wata addu'a a kunnanta, narke masa tayi a jiki ki tana ɗan numafashi, kafin a hankali ya kwantar da ita yaja mata duvet ɗin, kai tsaye kuma bathroom ya nufa yana tafe yana taune bakinsa tare da sakin murmushi. Jin garin da sanyi sosai ne ga kuma rashin ƙwarin jiki da bashi dashi, domin hatta ququnsa ciwo yake, yasa ya haɗa ruwan zafi sosai ya shiga gasa jikinsa kafin kuma yay brush ya ɗaura alwala. Fitowa yay sanye da bathrobe jikinsa na ɗigar da ruwa har wani ƙyalli na musamman fuskarsa take. Kansa yaywa drayer ya gyara tsaf ya shafa masa Ginger Geminal Oil hair, Sajansa kuma ya shafa masa Luxury Beard Oil nan da nan ya koma Abu Maleek ɗinsa, Sunset Suit ya saka a jikinsa dark Maroon wacce tai masa masifar kyau sai Leather shoe daya sanya cikin nutsuwa Jaeger-LeCoultre Rolex ya maƙala a hannunsa kafin ya ɗauki parfume, jotter ya ɗauka da pen ya shiga yin handwriting ɗin nan nashi mai kyau kafin daga ƙasa yau sign cire paper yay walking slowly ya nufi inda take kwance yana zuwa ya rankwafa dai-dai kanta yana kallon fuskarta wacce tai fayau da ita. Murmushi kawai yay yana taune lips ɗinsa kafin ya ajjiye jotter ɗin cikin tafin hannunta yana faɗin. "Sleep, sleeping baby, I'm sorry Kinji Matana never hurt you again" a hankali ya ɗura mata wani sassanyan kiss a bakinta kafin ya shafa kanta yace "i hope kafin barin Norway so da ƙaunar ki zai samu waje a zuciyar Abu Maleek" yana faɗin hakan yaja hancinta yace "sleep well ƴan mata na" yana faɗin hakan ya juya yay waje yana jin daɗi na ratsa shi. A hankali cike da kuzari na musamman yake tafiya zuwa outside na hotel ɗin, yana fita ya samu guards ɗin sa da sauri suka buɗe masa ƙofa a karo na farko ya tsaya yana kallonsu kafin yace. "Uhm thank you for the care sannu fa" kallonsa kawai suke yana shirin shiga Saif na zuwa haɗe fuska yay dariya Saif yay yace. "Ango! Ango kasha ƙamshi" shiru Ɓallowa yay saboda idanun guards ɗin, maimakon ya shiga motar sai ya juya zuwa Masjid a jere suke tafiya shida Saif a hankali Saif yace. "So what's on your heart, i mean menene matsayinta" ajjiyar zuciya A.m yay kafin ya kalli Saif yace "still searching, tana da matsayi a muhallin zuciyar Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal, ina jin wani iri sosai a kanta buh ban san menene ba Saifuddeen Siwad Sufrak Bilhas ban sani ba, shine luv or what" Murmushi Saif yay kafin yace "Idan nace so ne kai tsaye nayi ƙarya ƙarfin abinda ka keji yafi ƙarfin a kirasa da so sai dai Ƙauna" lumshe idanu Abu Maleek yay ba tare da yace komai ba, Saif ya ɗura da faɗin "SO santsine Abu Maleek, so shine matakin da ake takawa zuwa nahiyar rayuwa, _SO BA ABIN ZARGI BANE_ shi so abune mai tsarki baya lalacewa kuma baya gurɓacewa da kansa, Idan kaga ya sauya kala to kai ne ka sauya shi.., Saboda shi _SO_ yana biyayya ne ga mai _Rainonsa_ duk ta Hanyar daka juyashi ta hanyar zai tafi" Fesar da iska mai sanyi Abu Maleek yay kamar bazai magana ba sai kuma yace. "I'm scared ban iya son abu na barshi ba zai cutar dani" Kallonsa Saif yay domin gane gskyr abinda yake ran A.m a hankali kuma yace. "Idan kaga _SO_ ya zame maka cuta, to kai ne baka san ta hanyar da zaka sarrafa shi ba, Idan kaga _SO_ ya zame maka guba to ba laifinsa bane laifin zuƙatan masu rainonsa ne, just tell how you love her this is the right time da zaka tsaya ka gina Soyayyar ka a Zuciyarta, kaine kusa da ita ka saba mata dukkan abinda kake so wanda na tabbatar bata da Matsala abinda kace shi zatai trust me" Jinjina kai A.m yay ba tare da yace komai a hankali yake juya kalaman Saif a zuciyarsa a haka suka shiga Masjid ɗin. Bayan sunyi sallar zhur ne suka fito a nan Saif yake faɗin yau jirginsa zai tashi daman kallon match ɗinsu ya kawo sa. Rungome Juna sukai cikin kamilalliyar Muryarsa yace "Thank you Saifuddeen Siwad Sufrak Bilhas ka gaida Kuyangar ka" ɓata fuska Saif yay yace "koda dana ɗauke ta matsayin Kunya ba haka nan ba, just to protect her daga sharrin Lil Prince kuma Finally he's my wife now duk da har ɗakin duhu na shiga" A wannan karan dry Abu Maleek yay fararan haƙoran sa na fita yace "Uhm kaga Banu Allah ya kiyaye gaba thank you" Rungomesa Saif yay yace "It's my pleasure Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal king of Kanzaf" Bayan sunyi Sallama ne kowa yay nashi waje. A can rugar Mahinjo Lamiɗo ne da Barkido sai kuma Arɗo dake zaune yay shiru yana tunani kafin kuma yace. "Hope...,," Saurin yin shiru yay saboda ya manta gaba ɗaya kwanan Turanci kwace masa yake ɗan sakin murmushi yay yana riƙe kai saboda ciwon da yake masa sai kuma yace "Haii kuje maza an gama komai kuji" jinjina kai sukai kafin Barkido yace "Kamar wani abu na damunka kwana biyu" girgiza kai yay yace "tunda na bige da ƙahon Nagge kai na kemin ciwo Aradon Allah" Murmushi kawai Jon wuro yay yana ci gaba da shan nononsa. After 2days Bayan kuke kuke da sabuwar taɓa da Julde ta fara sai ya zamana ko hannunsu ya ɗura a jikinta kuka take, domin ya daɗe da tsoratar da ita da Jalal ɗinsa. A hankali kuma zafin ɗinkin da yay mata yake raguwa, lokacin data farka daga ɗinkin kuka yace Salamu Alaikum ta dinga birgima akan gado Shikenan ya ɗinke ta ko fitsari ta daina ita ta shiga uku ya kasheta kawai, bai sabu tai shiru ba sai daya sanya mata kuka sosai sannan tai shiru. Yau tana zaune a kan sofa tana cikin wasu haɗaɗɗun kaya Olivia von Halle silk robe pink color, drop shoulder mid-length, wacce ta tsaya iya laps ɗinta manyan cinyoyinta duk a waje sai glowing suke ga sumar fatar tai luff luff da ita, gashin kanta ta raba gida biyu tai manyan kalba tasa Stones ya sauka har wuyanta laɓɓanta yay jajirrr. A hankali ya turo ƙofar ya shiga bakinsa ɗauke da sallama, tana ganinsa idanunta yay raurau zatai kuka, Murmushi Yay mata yana cikin wata dakakkiyar shampoo dark Arsh sai sheƙi take anyi masa ɗinkin half body ga wata Jaddara daya ɗura kunansa maƙale da bluetooth, ajjiyar zuciya ya sauke ya bita da wani hargitsastsan kallo kafin ya zube a gefenta yana mai da numfashi yana kamo hannunta yace. "Allah My Queen baki da tausayi kina kallo ƙirjina zai buɗe na rasa na rungome ki ko" Shiru tai masa Idanunta na cika da hawaye da sauri ya jawota jikinsa ya matseta yace "no!! Don't cry, Kinyi missing nawa ne?" Kai ta girgiza tace "Uhm a'a ni banyi ba" shiru yay mata kafin yace. "Ok Thanks but the tears?? Na mene" Kai ta girgiza masa tace "Ina son na koma Hostel ne" da mamaki ya kalleta yace "Are You sure Zaki iya rabuwa dani at this time Jidderhh?" Turo baki tayi idanunta na kawo hawaye tace. "Ehmn, ni ka kai Ni" Kamar zai kuka ya ƙara rungome ta yace "what about the night? U can't sleep my Queen kin saba da jikin mijinki" kuka ta sanya masa tace "Ni banso bazan sake kwanciya ajikinka ba" Sakinta yay yace "ok jeki shirya" da sauri ta shige tana murna za taga Ikram wani shu'umin Murmushi Yay mata yana juya ya kalli kayanta daya amso wajan Ikram ɗin domin tuni jirginta ya ɗaga. Yana zaune ta fito cikin wata haɗaɗɗiyar Abaya ruwan ƙwai mai masifar kyau da tsari da idanu kawai yake kallonta a hankali ya miƙe yana kama hannunta yace "zaki kewata amma ko?" Ya faɗa yana bin jikinta da kallo sosai tai masa kyau amma tunda ta nemi ɓata masa rai ko kyau ba zai ce tayi ba turo baki tayi tace "eh" Murmushi ya saki yana taɓe baki tare da fisgota jikinsa ya matseta yace. _"“Kin ce ba za ki yi kewata ba, ni kuma I will undoubtedly miss EVERYTHING da ke faruwa ko ya faru_ _tsakanin mu in these few days... in na ce komai ina nufin KOMAI.... especially our Dambe, our first night, our Norway life, our Kanzaf life, and our past inconveniences. I will still NOT say I love you sai ranar da na samu kyakkyawar sumba daga gare ki, sai ranar da ki ka tare a dakin ki, ki ka karɓi girkin ki. In hakan ta faru na fi kowa sa’ar zuwa duniya._ _I remain loyal to ur Arɗon rugar Mahinjo, thankful and prayerful to him da ya mallaka min ke Naa.nahhh…”_ Ya faɗa yana tsotsar fatar wuyanta yana tura fuskarsa cikin wuyanta yana shaƙar ƙamshin Jikinta mai sukar masa da nutsuwa, a hankali ta ɗago kanta ta kallesa tare da buɗe baki zatai magana da sauri cikin hanzari ya tura mata harshansa cikin bakinta..... 😍🤝🏻😝 *SARAUTAR MARUBUTA* *_87-88_* Wata Amintacciyar tsotsa ya kewa kyawawan tattausan laɓɓanta, cike da nutsuwa da kuma tarin kwarewa. a hankali kuma yake sauke wasu irin numfarfashi yayinda dukkan gaɓoɓin jikinsa suka ɗauki rawa, jikinsa ya ɗauki wani irin ɓari, a hankali yay baya tare da faɗawa akan sofa yana mai da numfashi tare da kifa cikinsa yay rufda ciki yana sauke numfashin wahala, wani irin ƙyakƙyawan murɗawa cikinsa zuwa saman mararsa yake masa, wani irin ajjiyar zuciya mai ƙarfin gaske yake saukewa, a hankali kuma wata zufa ta shiga yanko masa shi kaɗan zai curewa waje guda yake yana taune leɓansa wanda suke rawa na tsananin azaba. Tsayawa Julde tayi tana kallonsa cike da mamakin abinda ya sanya yake Wannan rawar jikin ga zufar dake tsastsafo masa, a hankali ta ƙarasa kusa dashi tare da zama a armchair cikin rawar da kuma damuwa da tunanin abinda ya sanyashi hakan tace. "Cucuu!!" Shiru yay mata a hankali kuma ya sauke Ɓoyayyiyar ajjiyar zuwa yana ƙara saukewa yana matse ƙafarsa wacce ya kejin kamar J ɗinsa zata tsinke saboda wata harbawa da take masa, Shiru kawai domin saukar muryarta a kunansa ya ƙara haifar masa da macewar jiki yasan ko ya biye mata ba lallai ta barshi yay abinda yake so ba. A hankali idanunta ya cika da hawaye domin ta ɗauka duk bashi da lafiya ne, cikin rawar murya da kuma tarin damuwa a zuciya ta ƙara faɗin. "Cucuu... Ɓallowaaaaa" Still Shiru ya sake mata yana narkewa a jikin kujerar tare da sanya hannunsa ya dafe mararsa wacce take harba masa. Hawayen da suka taro a cikin idanunta ne suka shiga saukowa a hankali ta zame ta zauna akan kujerar dai-dai kansa, cikin wani irin sabon tashin hankali ta sakar masa wani gigitaccen kuka. Da wani irin sauri ya Juya zuwa gare ta tare da kallonta sosai, ganin yadda take kuka da gaske yasa murya can ƙasa very slow yace. "Naa... nahhhh" Idanunta ta buɗe suna haɗa idanu ta kwaɓe fuska shi kuma ya langwaɓar da kansa gefe a hankali kamar ƙaramin yaro yace. "Meye na kuka?" Da Sauri tana sauke ajjiyar zuciya tace "bakai ne ba" lumshe narkakkun idanunsa yay sosai kafin a hankali ya buɗe a kanta cikin nutsuwa ya sanya hannunsa tare da ɗagota baki ɗaya ya ɗurata a saman jikinsa shi kuma ya kwanta fuskarsa na kallon sama, dai-dai kunnanta ya manna bakinsa yana sauke mata ajjiyar zuciya tare da wura mata iskar cikin bakinsa yace "da nayi me My Queen?" Idanunta ta buɗe a fuskarsa shima ita yake kallo, wani irin kallo mai ɗauke da tarin so da zallar ƙauna suke aikawa juna, yayinda Abu Maleek ya shagala da ganin tsagwaron sonsa dake yawo cikin idanunta wanda hakan ke masa daɗi mai yawa. Yayinda itama take kallon cikin idanunsa domin ta fahimci abinda yake damunsa, amma ƙarfin halin Abu Maleek da kuma shanye dukkan damuwarsa daya saba yasa bata Fahimci komai a cikin idanun nasa ba, sai wata kwantacciyar ƙwalla data gani cikin sauke numfashi tace. "Ba ina da maka magana ba kai shiru" bakinsa ya zame a kunanta tare da tallafo fuskarta ya ɗura a fuskarsa, cikin nutsuwa ya zaro tattausan tongue ɗinsa wanda ya jiƙe da yawo slowly ya dinga Kaɗawa a tsakiyar fuskarta. Yarr-yarr haka nan taji tsigar jikinta na tashi wani abu na mata yawo a jiki cikin nutsuwa da tarin buƙatuwa ya manna harshen nasa a saman tsinin hancinta ya laso saman kafin ya haɗe laɓɓanta a wajan ya shiga tsotsar karan hancin nata kafin ya a hankali kuma murya can ƙasa yace. "Uhm kikace me?" Ya faɗa yana ƙara kaɗa mata harshen sa tare da manna mata ƙwantaccen sajansa mai tsananin sanyi da kuma taushi. Wani irin Lumshe idanunta tayi a hankali kuma Zuciyarta ta fara sauya mata akalar dukkan tunaninta Cikin son sadata da gangar jikin mijin nata kuma bango abin jingina a gareta ta wani manne a jikinsa yana sauke numfashi cikin wani lafiyayyiyar muryarta mai daɗin nan da saukar da kasala tace. "Kai ne naga jikinka na rawa, ko baka da lafiya ne Cucuuuuu?" Ta faɗa tana ɗura hannunta a saman fuskarsa a hankali ta shiga shafawa farar fuskar tasa harta isa wajan Beard ɗinsa cikin wani irin salo mai mantar da mutum ta shiga shafawa yatsarta ɗaya kuma ga fara gogawa a saman laɓɓansa. Abu Maleek samun kansa yay da narke mata sosai, shi har mamakin yadda take saurin zautar dashi,cikin narkakkiyar muryarsa yace. "Eh Jidderhh My Queen bani da lafiya, Ɓallowaaaaa ɗinki ba lafiya" Da sauri idanunta na ƙara kawo ruwan hawaye tace "Cucuu wayyoooo Allah mene ya sameka gaya min dan Allah" lumshe idanunsa yay yana sauke wata zazzafar iska cikin tarin buƙatar matarsa da son kasance da ita, ya shiga murza wandonsa ya zare ta zugen jikin tare dayin ƙasa dashi sosai, a hankali kuma ya fara yin ƙasa da boxer ɗinsa nan asalin white pat ɗinsa ya manna zip ɗin pat ɗin yay ƙasa dashi, Ni kake. "Ɓullll" ƙarar fitowar J ɗinsa daga cikin wando sai harbawa take tana karkarwa tare dayin dripping ita ɗaya. Cikin sauri ya kama hannunta tare da mannawa a saman Jalal ɗinsa, da sauri ta runtse idanunta Zuciyarta na harbawa tana mata wani irin bugu har yanzu ta ƙasa sabawa da shi tun kuma daga wannan lokaci Abu Maleek bai ƙara tunanin shigarta ba saboda ɗinkin jikinta. Shagwaɓe fuska tayi tana tura baki gaba tace. "Wayyoooo Ɓallowaaaaa bana son wannan abin naka" Murmushi mai taushi yay mata yana manna mata kiss yace. "I can't get enough of your yummy juicy p*ssy Naa... naahh, I wanted to go down on you for hours, i love the way you taste down there" shiru yay mata yana murza hannunta dake bisa kan J ɗinsa kafin yaja wani erotic sound a shagwaɓe yana tura nata baki yace. "Baki tausayin mijinki ko? Allah duk abinda kike min ko uhm!" Yay shiru Yana maida numfashi kallan haɗaɗɗiyar fuskarsa tayi wacce bata da mara ba data ƴan series film data gama gani ɗazo, wai wannan haɗaɗɗan guy ɗin ne mijin ta? Ita kam me zatai masa a duniya wanda zai so ta fiye da yadda Zuciyarta ke sonsa? Ko ta ina ya fita komai, ya fita Asali, ilimi, kyau, arziƙi dole tasha wahala kafin ta samu soyayyyar sa, wata zazzafar ƙwalla ce ta sakko mata, sai kawai ta kifa fuskarta a jikinsa tare da fashewa da kuka, Shiru yay mata bai wani ha nata kukan ba, domin yasan ko menene ya santa kukan, she'll feel better idan tai kuka sosai mai yawa, rungome ta kawai yay tare dasa hannunsa ya zare rigar jikinta data sama zuwa ta ƙasan yay mata naked! Ƙara rungomesa tayi jikinta ya ɗauki rawa sabis sanyin daya ratsa ta, a hankali ya miƙe da ita walking slowly ya nufi bedroom da ita yana zuwa ya ƙarasa zare wandon jikinsa tare da rigar yay wurgi dasu, kwanciya yay ya ɗura ta a kansa yaja duvet ya rufe su, kuka tai Mai yawa a hankali ya dinga bubbuga bayanta yana wura mata iska cikin ƙasa da Murya yace. "Cry! Cry! Cry! As much as you can Naa... nahhhh, I got you Okey kinji ko? U will not died And nothing will happen to you Okey!Cry Yi Kuka My Queen, Cry mai yawa My girl, zubar da awayanki My Beb!" Kuka take sosai na kusan 30min har wani shiɗewa take ba tare da yace bata uppan ba, sai patting bayanta da Yake yana sauke ajjiyar zuciya a hankali shima. A hankali ba tare da yace mata komai ta ɗaga kanta ta kallesa tana sauke ajjiyar zuciya, kallonta yay shima a hankali ta miƙa hannunta ta shafi fuskarsa tace "I'm sorry" idanunsa ya juya irin sorry for what ɗin nan? Murmushi tayi mai ɗauke da shassheƙar kukan da tayi tace "Na maka kuka a shoulder, look yadda hawayena suka ɓata maka ƙirjin" taɓe bakinsa yay yana lumshe idanunsa kafin yace "U hve a right to do it, ƙirjina dama shoulder dama duka ni gaba ɗaya mallakin ki ne, Ni ɗin naki ne Naa... nahhhh Hawwa'u, daga yau kuma jikina shi ne wajan kukan ki, na haramta hawaye ya sauka a idanunki idan har bana daɗi bane Okey" Shiru tayi masa tana lafewa a jikinsa wani daɗi da nutsuwa ne suka ratsa mata zuciya dukkan damuwarta ya kau, wasai ta kejin zuciyarta, a hankali kuma take shafa masa gashin ƙirjinsa tana yawo da hannunta muryarsa taji yana faɗin. "Uhm what wrong with you? Mene yasa kike kuka? U hate me ba? Saboda ina son kasancewa dake hala?" Da Sauri ta girgiza masa kanta kafin a hankali cikin Muryar kuka tace. "Is not like that Cucuuuuu" lumshe idanunsa yay kafin yace "Uhm" gyara kwanciya tayi tace "My Mom And Day is late,bana da kuwa na family, wanda suke share min hawaye suma na i lost them sai Arɗo, ban taɓa jin haushin sa ba, ganinsa nake kamar wani ɓangare na rayuwata, ina son ganinsa sosai nasan ba lallai ka kaini Rugar mu ba, bana da kuwa Ɓallowaaaaa" ta faɗa hawaye na saukar mata rungome ta yay qam qam kafin yace. "Shiii listen here,should i make you a promise?" A hankali ta ɗaga masa kanta, shiru yay kafin kuma yace. "I promise to be Everything to you, idan nace Everything ina nufin komai zan iya bada fansar numfashi na akan ki rayu ki farin ciki" da sauri ta ɗaga kanta ta kallesa, gira ya ɗaga mata tare da ɗauke idanunsa yace. "I'll take care of you, As i can I'll stand by you ko ina zan nuna Naanahh Hawwa'u matsayin Matana, zan Meye gurbin komai na iyaye sisters brothers, Daman I'm not interested da friends zan maye komai that you have lots, ni ɗaya da yarana we are enough for you, don't cry again, come here" ya faɗa yana ƙara jawota jikinsa ya rungome ta sosai. Wani kukan farin ciki ne ya kwance mata, bata taɓa sanin nagartar mijinta yakai haka ba, ita kam mene zatai masa wanda zai faranta masa ya sashi farin cikin data sanya shi. Kanta ya shafa ya ɗan shafa manyan hips ɗinta kafin yace. "Promise you will not cry again, idan bana shagwaɓa bane, promise me that! You cry too much tun a wannan rugar naku nasan komai after all duk da haka i love your Arɗo, he's so nice to me ya bani farin ciki Bulala Talatin ta bani farin cikin da iya ka rayuwata ban samu ba, ko hakan nan Allahamdulillah kuma zaki garesa soon" D sauri tace "Cucuuuuu are you sure?" Kai ya ɗaga mata yana kashe ido ɗaya. Da wani sauri ta haɗe bakinsu waje guda ta shiga bashi wani Amintaccen tsotsa a cikin bakinsa tana shafa ƙirjinsa, wani irin lumshe idanunsa yay yana sauke numfashi mai zafi yana ƙara matse ta a jikinsa sosai, a hankali take kissing ɗinsa kissing dake fitowa tun daga ƙasan Zuciyarta da gangar Jikinta, wani irin sumbata takewa Abu Maleek wacce cikin lokaci kaɗan ta birkita masa lissafi, a hankali ya mirginar ta ita gefensa tare dayi mata rumfa ya lulluɓe su da duvet, jikinsa na wani irin kyarma da ɓari ya manna bakinsa akan nippy ɗinta ya shiga jan saman su yana fidda numfashi mai zafi.. "Uhm Cucuu" ta faɗa a wahalarce tana ƙara tura masa ƙirjinta wanda suke mata masifar ƙaiƙayi, ga wani daɗin abinda yake mata ta keji, da sauri ta sanya hannunta a cikin sumar kansa ta shiga hargitsawa tana tura masa yatsun hannunta a ciki, hakan ya ƙara zautar da Ɓallowaaaaa cikin sauri yay ƙasa da hannunsa zuwa mararta wani irin fitinannan zazzafan numafshi suka sauke a tare tana wani ƙanƙamesa tana sakin nishi, a hankali kuma tayi wata ƴar ƙara tana ƙara ƙanƙamesa saboda saukar hannunsa da taji acikin pat ɗin ta a wani gigice tace "Auchhhiiii hyyyyyyyh Ballowo" ta faɗa tana ƙara ware ƙafarta, a hankali Abu Maleek ya zame bakinsa daga nata, zautuwa da kuma bin umarnin zuciyarsa ya manna bakinsa a ramin cibiyar ta wani ɗaukewa numafshinta yay hakan yasa Abu Maleek yay saurin tura mata yatsarsa a bakinta da sauri ta naɗe ta da harshen ta, yayinda shi kuma ya ƙara nutsa hannunsa a cikin jikinta wani irin ƙanƙamesa tayi tare da fashe masa da kuka domin sam ba zata iya da gigitattun salon da suke shirin zautar da ita ba, ganin yadda Jikinta ke rawa da tsuma yasa ya zare hannunsa a wajan tare da manna bakinsa akan gurin da yake fidda wani ruwa tare da ƙamshin Almiski. A can Alaafi al'amarin ne yake shirin lalacewa, da sauri Queen Ayoola take tafiya tana gyara zaman Alƙyabbar jikinta yayinda Aremo Sharefddeen ke biye da ita kai tsaye sashin Mai Babban ɗaki ta nufa, tana zuwa taja ta tsaya fuskarta babu walwala, bayan an yi mata iso ne kuma kai tsaye ta shiga. Tana zuwa ta Samu Queen Roomana da Bola da Maleek, tare da Hadima Zubaida tana gyara masu fruits. Ba tare data zauna ba ta kalli Mai Babban ɗaki tace. "Magana ce dani Mai Babban ɗaki kiga farce ni idan nayi ba dai-dai ba, naji kawai bazan iya jurewa bane" Murmushin ƙasaita Mai Babban ɗaki tayi tana sakin murmushi kafin tace. "To an baki dama" kallon Maleek tayi kafin ta juya ta kalli Khaleluddeen dake kwance yana bacci tace.. "Nasan cewa Maleek ɗan Jalaluldeen ne, amma wanann yaron mai Tsananin kama da Jalaluldeen ɗan waye? Ko kuma irin abinda yay a baya ya sake har ya samu wani ɗan bayan Maleek, yanzu a haka mutum mahaukaci da rashin sanin ciwon kai ake shirin ɗurawa nauyin dubban jama'a? Mutumin da ko ciwon kansa bai sani ba" ta ƙare maganar tana ƙara kallon Khaleluddeen domin tashin hankali ne ƙarara ya bayyana a fuskar ta, idan ya tabbata wanann yaron na Queen Roomana ne ita ɗin Meye ribarta? Zata fita da yara zaratan masa har uku? Yayinda ita gaba ɗaya haihuwar ma ya tsaya mata. Kamar Mai Babban ɗaki ba zatai magana sai kuma tace "Uhm wai Aremo Khaleluddeen? He's my Grandson ai" da wani irin mugun sauri Bola, Sharefdeen, Queen Ayoola suka kalli Mai Babban ɗaki kafin Sharefddeen yay Murmushi yace.. "Uhm aifa ga kamar Abu Maleek nan,amma Mai Babban ɗaki yaya akai bamu taɓa ganinsa ba, kuma idan dai ɗan uwan mu ne kuma ya amsa sunan Aremo yana rayuwa a Kanzaf kuma cikin Alaafi ina tabbacin zamu san shi" jinjina kai Mai Babban ɗaki tayi kafin tace "Mijin kwantar da hankalinka lokacin sanin ya kusa za kusan komai da yake ɓoye" Murmushi Yay cike da jin daɗi yana ƙara kallon ƙyakkyawar fuskar Khaleluddeen kamar ta Jalaluldeen kafin yace. "Mai Babban ɗaki to ɗan waye?" Kafin Mai Babban ɗaki ta bashi Amsa Queen Roomana tace "Sharefdeen my son Khaleluddeen is my son ƙaninka ne" kai ya jinjina yana sakin Murmushi. Queen Roomana kuwa al'amarin ne ya haɗe mata tashin hankali ya bayyana akan fuskarta yaushe Queen Roomana ta samu ciki harta haihu a Alaafi ba tare da kuwa ya sani ba? A ina tai rainon cikin... Fuuuuuu tai waje tana yin ƙwaf miƙewa Sharefddeen yay kafin yace "Bari naje sabbin Shoe ɗin da aka kammala yin disygner ɗin su a companyn Abu Maleek za'a fitar munyi magana da P.a ɗin sa" cike da jin daɗi Mai Babban ɗaki tace. "To..toh Ma sha Allah! Allah ya taimaka" Yana fita Mai Babban ɗaki ta juya ta kalli Bola tace "Ina jinki meke tafe dake?" Ajjiyar zuciya ta sauke kafin tace. "Mai Babban ɗaki na gaji da zaman jiran Abu Maleek, nasan nai masa abubuwa da yawan gaske wanda na cancanci ama kashe ni ba tare dashi kansa ya sani ba, anyi auran mu ba tare da muna so ba, infact na amince da Auran Abu Maleek saboda wani ƙudiri nawa, amma dake Ubangiji baya bacci yana ji yana ganin komai sai Allah ya sakawa Abu Maleek ta hanyar ɗura min zazzafar soyayyar Abu Maleek wacce akanta Kullum bana iya bacci, takai ta kawo zan sanya photonsa a gaba ne nai ta surutu ina kuka, babban bala'i ne a rayuwa Ubangiji ya azabtar da zuciyarka da soyayyar wanda baya sonka, i knw i made a mistake amma wallahi Ina so ina ƙaunar Abu Maleek so bana Hausa ba, amma nasan ba lallai ya yafe min ba he'll never accepted me as his wife na cuci kai na, nai wasa da maraici na" Daga mai Babban ɗaki har Queen Roomana kallonta sukai kafin Mai Babban ɗaki tace. "A wannan karan bana da ikon yin magana kamar yadda ban fahimci wannan zautattun kalaman naki ba,amma komai zai fito sarari ne kije zuwa lokacin da Zaki zai dawo" miƙewa tayi jiki babu ƙauri tai waje Maleek kuma ya zauna wajan su Queen Roomana.. Tana fita ta nufi Sashinta kai tsaye bedroom ɗinta ta shiga da sauri tai baya tare da faɗin "mene ya kawo ka? Me kuma kake so a wannan karan?" Murmushi Sharefdeen yay kafin yace.. "Banzo nan domin na kwanta dake a wannan karan ba" cikin ɓacin rai yace "to me kake so, ka fara takura min kasa nayi abinda yake damuna ka shiga rayuwata Sharefddeen" wajanta ya ƙarasa tare da jawota ya rungome ta yace "keeee ba nayi maki promise ba? Komai kike so zan maki, na maye maki gurbin mijinki a gado da ace naso da haihuwa ta wajan huɗu zaki min, ina Al'ƙawarin mu dake? Kin san akan wannan Al'ƙawarin na shiga na fita aka ɗaura Auranki da Jalaluldeen ko?" Kwace jikinta tayi tana sakin kuka tace "wallahi na gaji ba zaka kashe ni da raina ba, ba zaka tarwatsa min zuciya ba, wallahi sai na faɗawa kowa cewa kai ne ka kashe late King Tunde Muhammad Jalal kai ne ka haukata Abu Maleek" tana faɗin haka tai waje da sauri da wani mahaukacin gudu ya biyo ta hannunsa ɗauke da wuƙa, tana dab da shige wa wani Lambu na sashinta ya kamata bai tsaya jiran komai ba caka mata wuƙar a cikinta ya murza wani irin hargitsa ihu Bola ta saka da sauri ya rufe mata baki yana ƙara caka mata wuƙar a ciki, cikin baƙar zuciya yace. "Kin makara, yarinya takuna na musamman ne, har abada babu mai fahimtar cewa Ni nake shirya komai, na kashe mahaifina da hannu na, amma kin san wanda ya kashe Oumuu-Ayman ne??? Kin san wanda ya sace Queen Roomana?? U have know idea nima ban san komai ba ina kan bincike ne, kuma na ɗauki alwashin Maleek dashi zai amfani wajan samun wannan sarautar Kanzaf ɗin" yana faɗin hakan ya sureta lokacin tuni ta daina numafashi alamar rai ya riga yay halinsa, can ƙarshen Masarauta inda babu wanda ya taɓa zuwa saboda Animals ɗin da suke wajan yaje ya cillar da ita yana sakin Murmushi. Jikin Abu Maleek na rawa ya ƙara nutsa bakinsa a cikin jikinta na laso dukkan wajan yana zuƙe ruwan da yake gudana, wani irin rawa J ɗinsa ta fara sai huci take tana dripping, Nishi kawai Julde take domin ta gama kaiwa ƙarshe wajan buƙatar mijinta, Zare bakinsa yay tare da faɗawa kanta yana gyara zaman ququnsa a nata wist ɗin, bata san mene yake ba sai da taji wani irin azababban zafi mai kama da ɗauke rai yana ratsa jikinta, da sauri ta dawo hayyacinta ta shiga dukansa tana faɗin. "Auchhhiiii, uhm Bafiiii Cucuu wayyoooo, Bafiiii zaka jimin ciwo bana so kabar ni" Ina Abu Maleek fa baya gane yaran yama jima da fita daga cikin hayyacinsa baya gane karatun, burinsa kawai ya jisa a Duniyar zumar ta, sosai abin ya bashi mamaki ganin kamar bai taɓa shiga wajan, tsuutt a suke yake, a halin da yake ciki kuwa baya jin sam zai iya hqr idan yace zai hakan dai-dai yake da ɗauke numafshinta. A hankali ya ɗaga jajayen idanunsa tare da tallafo fuskarta cikin wata iriyar narkakkiyar murya yace. "Sorry.. Kiyi hqr kinji Wannan shine soyayya, look into my eyes Zaki jure zaki saba ki zama jaruma kinji jikinki shine kwanciyar hankalin Abu Maleek, just ki kalli idona tell me everything game dani wanda going on in your heart tell me" ya faɗa yana ƙara tura cown ɗin J ɗinsa a cikin jikinta, bakinta ta cije tana jin wata kalar azaba na ratsa ta tamkar ana sa reza ana tsaga mata fatar wajan, bakinta dake rawa ta buɗe tace. "Jalaluldeen Tunde Muhammad!!!" ta faɗa da ƙara tana riƙe shoulder ɗinsa, saboda wata sabuwar azaba da taji lokacin da yake ƙara shiga Jikinta bakinsa na rawa yace "Yeah! Say my name again Sarauniya ta, say it I wanted hear from your mouth, i lyk the way you speak it" wani kalar numafashi wahala taja tace "My Love you never end, i love You, i wanted to spend my life with you I love you to the rest of my life Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal, Hawwa'u Julde loves you" ta faɗa hawaye na saukar mata yayinda dukkan Jikinta ya ɗauki rawa da ɓari, wasu siraran hawaye Masu zafi ne suka sauka daga cikin idanun Abu Maleek cikin wani irin ƙasa da murya yace "I want to make you scream from pleasure tonight" da ɗan sauri ya ƙara tura J ɗinsa cikn jikinta da wani ƙara tace. "Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal" Murmushi Yay hawaye na saukar masa yace. "That's my name Queen Hawwa'u Julde the Fulani girl" ya faɗa yana ƙarasa danna Jalal cikin jikinta wani Irin ihu tayi tana taune baki tare da ƙanƙamesa, bayan ya samu ya shiga ne ya kwanta a jikinta kafin ya ɗaga kansa ya kalleta cikin sabon magaɗisun abinda ya keji gane da Jidderhhn sa, abinda gaba ɗayansa SO ya dace shi kansa abin yay masa dirar mikiya a zuciyarsa cikin kulawa yace. "Uhm Hawwa'u open your eyes" ya faɗa yana ɗan dukan kumatun ta, idanunta ta buɗe tana kallonsa ta kwaɓe fuska irin kaga ni ko? Murmushi Yay mata idanunsa cikin ƙwayar idanunta, a hankali ya ɗaga wist ɗinsa yana Kaɗa mata J ɗinsa dake cikin jikinta, wani irin lumshe idanunta tayi saboda wani daɗi da taji da sauri yace "the you like it?" Kai ta ɗaga masa tana sauke ajjiyar zuciya tace "Yes! I do" cikin sauri ya kama kanta sosai ita ta riƙe sa qam qam jikinsa na rawa yace. "Uhm soooo Sweet, i hd the wildest dream last night, i can't wait to repeat it in real life, uhmmm Zaki kashe ma Mamina ni Allah sarki My Mommaahh, My Oumuu-Ayman that's what she wanted amma tai min nisa" sai kawai ya saki kuka tare da fara ratsa jikin Julde yana sakin surutai dai-dai iyawarsa. 54:minutes left.. Fitowa yay da ita daga cikin bathroom manne da ita a ƙirjinsa yana shafa kanta, sai narke masa take a jiki shi kuma sai Murmushi yake mata yana jin wani daɗi da nutsuwa na ratsa mata jiki, shirya ta yay cikin wasu masifaffun kayan bacci masu kyau iya laps ɗinta, shima ya shirya ya sanya Jallabiya, ita kuma ya sa mata hijab sallar Isshā ya jasu suna idarwa ta kwanta jikinsa tana lumshe idanunta. "Cucuu" fuskarta ya shafa yace "My Queen" kamar zatai kuka tace "Uhm wunya na keji" ɗaukanta yay zuwa Parlo yana faɗin "Sorry na kwashe komai na cikin ku" ƙirjinsa ta daka akan kujerar ya zaunar da ita, yana zama ana kawo masu order dinner ɗin tana jikinsa tana bashi labarin Alaafi a hankali tana ƙara kwaɗaita masa son komawa Asalin sa, bayan sunci yake gaya mata Ikram ta tafi a haka suka kwana manne da juna so mai tsananin gaske yana ƙara ratsa zuciyar ko wanne. Washe gari Da safe tana zaune cikin wani haɗaɗɗan lace mai kyau sky blue yasha stones, sai ƙamshi take ta ƙara yin wani fari na musamman ƙirjinta ya cika sosai, ta zama wata babbar mace idanunta akan system ɗin Abu Maleek tana latsawa gaba ɗaya hankalinta na kan system kafin ta ɗago kanta ta kalli T.v inda ake ƙara faɗar cewa ƴan fashin sun kashe mutane biyar a cikin babban bankin dake Norway, yayinda da duk suka kashe wata na'ura dake cikin bank, wani room ɗaya yay saura wanda Manager ke ciki. Kai tsaye kuma Julde ta ɗauki Number manager ta fara Magana dashi cike da ƙwarewa yake mata bayanin tsarin tsaron Na'urar da suke wajan wanda sune kawai suke aiki.. A hankali yana magana tana duba abu a haka tai connecting da cikin Wajan cikin nutsuwa da ƙwarewa take komai harta samu ta kunna Cc t.v dake cikin bankin nan take photon ƴan fashin suka bayyana a t.v dai-dai lokacin Abu Maleek ya shigo yana zuwa ya sureta ya shiga juyi da ita. Maƙale tayi tana dariya tace "Allah kaban tsoro" Murmushi Yay mata yana manna mata kiss a goshinta kafin tace "surprise" lips ɗinsa ta tsotsa tana shafa Sajansa tace "me mijina zaimin Surprised dashi wanda ya wuce yace yana sona" Murmushi Yay mata yana lasar fatar wuyanta yace "12 jirgin mu zai tashi zuwa Nigeria" wani irin ihu tayi ta rungomesa sosai tace "Wow! Thank you my king saura abu guda" lumshe idanunsa yay yana jin yadda take tsotsar lip's ɗinsa ajjiyar zuciya ya sauke yace "Uhm Soon kafin ki haihu" zare ido tayi tace "Ɓallowaaaaa haihuwa fa" gira ya ɗaga mata yace "eh ƙwarai na fara jin sauyin da naji lokacin cikin Maleek is hardly idan babu jinina a mahaifarki" Shiru tayi kana tace "da nafi kowa farin ciki sosai kuwa" walking slowly ya shige bedroom da ita kafin ya nufi cikin bathroom still bakinsa na cikin nata, a hankali ya zare yace "Uhm ba zaki gane, And congratulations Kinyi saving rayuwar jama'a Thank you My Queen" Sharp Sharp suka shirya cikin wasu haɗaɗɗun English wears tare da ɗura jacket baƙin glass ya manna a idanunsa ita kuma tasa fari siriri glass duk wanda ya kallesu sai ya kuma gaba ɗaya sunyi fari sosai kamar larabawa, a haka suka isa Airport ba jimawa jirginsu ya ɗaga suna ɓangaren vip, bayan su sanya waya a airplane ya shiga Camerar Wayarsa ta iphone 13 ɗinsa ya fara yi masu wani haɗaɗɗan photo, wani tai kissing nasa wani tana kwance a ƙirjinsa wani suna kallon juna.. Lokacin da jirginsu ya sauka Benin Airport misalin 10 na dare ne bayan ya shiga mota saboda sunyi waya da Sharefddeen shi kaɗai yasan zuwansa, back seat ya shiga yana jiran Julde ta shigo jin shiru yasa ya buɗe ƙofa zai leƙa dai-dai lokacin yaji saukar muryarta ta fasa wata gigitaccen ihu tana faɗin "Wayyoooo Cucuu, Ɓallowaaaaa sun sace ni" da wani irin mugun sauri ya fito dai-dai lokacin da..... *SARAUTAR MARUBUTA* *_89-90_* Wata baƙar mota ƙirar Toyota Venza ta fita da gudu daga cikin Airport, Tashin hankali, ruɗu, gigita, gaba ɗaya ya taru ya haɗewa Abu Maleek, wani irin jiri ne ya nemi ɗaukan sa da sauri Aremo Sharefddeen ya sanya hannunsa ya tare da faɗin "Su waye waɗan nan ɗin zaki?" Kasa magana Abu Maleek yay cikin tashin hankali ya zame hannunsa kai tsaye cikin motar ya shiga idanunsa tuni sun yi jaa saboda tashin hankali, duk jikinsa rawa yake, kafin Aremo Sharefddeen ya ƙarasa wajan motar Abu Maleek yaja motar da wani irin speed yabar Airport ɗin, ganin haka yasa Aremo Sharefddeen kai tsaye ya ɗauki Wayarsa, ransa a mugun ɓace domin duk abinda yake dauriya ne kawai, ganin ana son yi masa sakiyar da babu ruwa, ya rasa wanda yake masa shigar sauri a cikin al'amarin sa, kafin ya aiwatar da abu ya riga sa, wanne irin abu ne wannan ai shi ake kira da TUGGU BIYU. Dailing number Benin Securities yay, suna ɗauka ya shiga faɗa masu abinda yake faruwa tare da faɗin "Duk wasu tasha na abin hawa a rufe su now, Airport, tashar mota, tashar jirgin ƙasa, ya zama dai Kidnappers ɗin no way to run dole a wannan daran a samu mana Queen Hawwa'u Julde, Mrs King Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal babu wasa ok" yana faɗin hakan ya kashe wayar. Kai tsaye wajan Airport securities ya nufa fuska a matuƙar haɗe yace. "Me kukai kenan? Babu wani tsaro daman? Ace har cikin Airport Kidnappers su shigo su ɗauki mutum amma baku sani ba? Kenan a haka kuka zama securities? U don't even know your job? Damn it" ya faɗa yana share zufar data keto masa, ɗaya daga cikin securities ɗin ne ya kalli Aremo Sharefddeen cike da tsantsar Ladabi yace. "Forgive us Aremo, an janye tunanin mu ne ta hanyar sanya Tia gas, al'amarin daya sanya muka shiga tashin hankali kenan, kusan gaba ɗaya Securities ɗin muka nufi wajan, yayinda Kidnappers ɗin kuma sukai amfani da waccar ƙofar ta baya wajan fitar da motar su" tsaki Aremo Sharefddeen yay kafin yace "A ina Cc t.v ɗin ku yake, we have to check motar da number ta" gaba ɗaya suka nufi wani babban sashe dake cikin Airport ɗin. Abu Maleek gudu kawai yake a motar yama kasa tantance inda yake cilla motar, murza string motar kawai yake, yayinda dadɗan sautin Amon muryarta yake ratsa cikin dodon kunansa, ita ɗin kawai yake gani yana kuma tuna tashin hankalin da zata shiga, yayinda kuma zuciyarsa ke tsayawa da aiki ta daina harbawa idan ya tuna cewa zasu iya kashe ta. Da wani irin sauri ya ƙara danna giyar motar ya kaita number ƙarshe, motar har wani tashi take saboda tsananin gudu, musamman daya kasance duk titin babu jama'a saboda duhun dare daya fara shiga sosai. _"You're my life,my everything I love you so much my King Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal, I love you!"_ sune dadɗan words ɗin daya dawo cikin dodon kunansa sai ya zama kamar yanzu take faɗa masa, musamman da yaji wani fitinan ƙamshin Jikinta na ratsa masa cikin hancinsa, da wani irin sauri ya juya da nufin ya jawota jikinsa, amma babu ita babu labarin ta, idanunsa ya lumshe cikin wata iriyar Murya yace "Noting will happen to you Queen Hawwa'u, noting idan mijinki na raye" ya faɗi hakan yana sauke wani irin numfashi ƙarar da motar tayi yasa ya buɗe idanunsa kafin yay wani yunƙuri tuni motar yaje ya daki wani dutse babban wannan sabon al'amarin da kuma tashin hankalin da Abu Maleek ya shiga, ya haɗu yaywa zuciyarsa yawa hakan yasa nan take Numfashinsa ya tsaya da aiki!. A wannan daran aka kulle dukkan wasu tashoshi da suke a garin Benin duk wata ƙofa ta shiga garin Benin da fitar ta Securities ne ta ko ina, wasu securities ɗin ma bana garin bane a daran suka sauka, wasu kuma suka zama private investigator, da kuma masu fararan kaya suna shiga cikin jama'a da gari ya waye, ko ina ya ɗauki labarin Kidnapping ɗin da akai na matar sarkin Yaruba Sarkin Benin wato Sarki Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal. A can ɓangaren Kidnappers ɗin kuwa, daman a shirye suke a cikin motar su, tun kafin jirgin su Abu Maleek ya sauka a airport ɗin, ana announcement cewa jirgin ya sauka suka shirya, akan idannunsu Abu Maleek ya shiga mota a hankali ita kuma take tafiya tana gab da ƙarasawa motar takalmin ƙafarta ya gurɗe, kasancewar hill ne sosai, ta sunkuya da niyyar gyarawa wata haɗaɗɗiyar mota tazu wajanta kafin tai magana su ɗauke ta cak zuwa cikin motar su, hakan yasa cikin tashin hankali ya buɗe baki ta shiga kwarara wa Abu Maleek kira. Suna shigar da ita suka danna mata powder wacce take jikin hanky ɗin su, nan take idanunsa suka shiga rufewa wani irin bacci mai kama da suma ya ɗauke ta, kai tsaye sauka sukai daga kan titi suka nausa cikin jeji, tafiya sukai mai tsayi har kusan a suba, kafin su kawo wata gaɓar ruwa, jirgin ruwa ne masu yawa wasu na tafiya wasu kuma suna tsaye, wajan wani ma dai-dai ci wani daga cikin su wanda ya ta rufe fuskarsa ne ya ɗauki Julde ya sanyata cikin ruwan, kana a hankali suka shiga suka wajan su biyar suna shiga jirgin ya fara tafiya, basu isa ƙarshen ruwan ba sai wajan 12 na safiya, suna isa suka samu wasu Fulani wanda suka rufe fuska suma, transfer Julde sukai daga hannunsu zuwa wajan Fulanin su kuma suka juya ta cikin ruwan, a bisa wani amalake suka ɗura Julde kana suka nausa cikin jeji suka fara tafiya babu tsayawa. Misalin 11: na dare A hankali Abu Maleek yake buɗe gajiyayyun Maraitattun idanunsa wanda suka yi masa nauyi, hasken da yay masa yawa ne kuma yasa a hankali ya maida idanunsa ya rufe yana sauke wani irin numafashi, slowly kuka ya ƙara try na buɗe idon, cikin nutsuwa da kuma tarin gajiya ya buɗe idanunsa da sauri ya gama ware su ganin drip maƙale a hannunsa, with much surprised yake bin igiyar ruwan da kallo tsananin mamaki da ta'ajjuji ya sanya ya rufe idanunsa ya shiga tunanin abinda ya kawo sa Hospital. Queen Roomana ce ta kallesa cikin tausayawa ɗan nata tace. "Zaki na" Ta faɗa a taushashe saukar muryarta yasa ya ɗan ji wani iri domin rabon da yaji Muryar mahaifiyar tasa tun kafin ya dawo daga Madrid, juyawa yay cike da rashin sabon mgnar da ya jima bai da ita ba, idanunsa ya tsorawa mata ganin yadda ta ɗan faɗa ga kuma zallar kamanninta da Adams daya ƙara bayyana, da idanunsa kawai ya bita da kallo ba tare da yace komai ba. "Sannu yaya jikin naka?" A hankali ya sauke numfashi yana dafe kansa dake bala'in sara masa, idanunsa ya lumshe yana taune leɓansa cikin dauriya kuma ya buɗe bakinsa mai makon ya amsa mata sai yace.. "Mamina" Ya faɗa a taushashe cikin ƙasa da Murya very slow wacce tasa Adams ya kallesa a karo na farko a rayuwarsa da yaji yana tausayin ɗan uwan nasa, Murmushi Queen Roomana tayi irin Murmushin nan na gefen baki tace. "Sannu Jalaluldeen ɗina sannu kaji" ya motsa fuska Yay a hankali ya yunƙura zai tashi yana cije bakinsa, da sauri Adams ya matsa gefen gadon ya riƙe sa, jin hannun mutum ne kuma yasa ya juya a hankali kallon Adams yay da mamaki, bai ce komai ba ya jingina da frame ɗin gadon yana sauke ajjiyar zuciya. Queen Roomana nace ta kallesa cike da nutsuwa tace "ya kamata ka rama sallolin kanka, sai kasha coffee za kaji ƙarfin ka ya dawo" ba tare daya kuma cewa komai domin har yana mai mamakin abinda ya kawo sa Hospital, cikin tausasa Murya yace. "Uhm wanne salloli ne?" Kai tsaye Mami tace "Sallolin sati guda ne kayi missing nasu, kana cikin duguwar suma" da wani sauri Abu Maleek ya kalli mahaifiyar tasa tace. "What? 1week fa, me nake to?" Ya faɗa yana kallon cikin haɗaɗɗan room ɗin da yake ciki wanda kana ganinsa kasan cewa na musamman ne, ganin babu wacce yake son gani yasa ya juya idanunsa zuwa ga Mami yace "Where is she?" Gaban Queen Roomana ne ya faɗi tama rasa mene za tace sarai tasan halin yaranta, cikin damuwa da son gasgata abinda zuciyarsa take raya masa ya dafe kansa wajan ƙasan wuyansa a ɗan hargitse yace "Mami!!! Ina matata where is my wife Mami? And me nake a hospital har good 7days Mami?" Aremo Adams ne ya ɗan sassauta murya ganin Mami ta kasa magana yace. "We lose her" wani hantsilawa Abu Maleek yay jikinsa ya ɗauki rawa tashin hankali ya bayyana a saman fuskarsa, wani irin ɓari jikinsa yake cikin tashin hankali yace. "What? Wa aka rasa ɗin? matar tawa Ko za'a a ɗauke kowa banda Mrs JALALULDEEN TUNDE MUHAMMAD JALAL wallahi sai naga bayan dukkan wanda ya nemi rusawa Queen Hawwa'u Julde rai" sai kuma ya sulale a wajan yana haɗa numfashi yana dafe kansa, cikin sauri Queen Roomana tace "jeka kira Dr Adams" da Sauri Adams yay waje Mami kuma wajan Abu Maleek ta nufa tana zuwa ya miƙe tsaye tare da shigewa Jikinta kafin tai magana ya sanya mata kuka wanda rabon da taji kukansa tun yana yaro, ƙanƙame ta yay yana kuka tare da faɗin. "Mami! Why me tai masu? Mene yasa suke son kashe Jalaluldeen da ransa ne Eh Mami? My wife is my life Mami, wallahi zan mutu ne idan bata dawo rayuwata ba, i love my wife Mami, i love her, I love her har abada har lokacin da numfashi zai tsaya, Mami ki taimakamin wallahi mutuwa zanyi idan na rasa Naa.. nahhhh" rungomesa tayi a jikinsa tana wani sanyi a ranta, Tabbas rashin Julde ya sanya dole zata bayyana abinda yake ɓoye amma Tayaya ne Abu Maleek zai fahimta? Tayaya zai gane cewa shi ɗin Maraya ne gaba da baya? A hankali ta shiga bubbuga bayansa tama kasa magana, sakin jikinsa yay daga jikinta da sauri yay waje zai fice, yana zuwa bakin ƙofa yaci karo da Adams da Kuma Dr, gefensu yabi zai fita Mami tai saurin cewa "Stop him from living Aremo Adams Tunde Muhammad Jalal" Adams ne ya kalli Abu Maleek shima Abu Maleek Adams ya kalla yana jiran yaga yaya zai ya hanasa fita. Kasawa yay saboda wani irin masifar kwarjini da Abu Maleek yay a idanun Adams, ƙasa yay da idanunsa yace. "I can't Mami kilani baya hayyacinsa" da sauri Abu Maleek yace "tunda mahaukaci ne ni ko? Eh? Malam bani hayya" ya faɗa a tsawace cikin ɗaga murya, ganin haka yasa Queen Roomana ƙarasawa wajan Abu Maleek hannu tasa ta riƙesa, amma ga mamakinta sai taga yana neman kwace mata, wato dai babu wanda Abu Maleek ya kejin maganarsa kai tsaye irin Oumuu-Ayman da Julde, cikin sassauta murya yace "Leave me Mami" fuskarta babu wasa tace "Kana hauka ko?" A ɗan hargitse yace "I'm not mad Mami" ƙuri tayi masa da idanu sai kuma tace "A haka Oumuu-Ayman ɗin ta rene ka ta baka tarbiyya ma yarwa da Babba magana, Ni kake faɗawa haka Am Your mother Jalaluldeen" da wani sauri ya rungome ta yace "Am sorry Mom! Am sorry wallahi Oumuu na bata ce min haka ki yafe min Oumuu, Mami zuciyata zata fashe Jidderhh itace rayuwata" zaresa Mami tayi a jikinta kafin a hankali tace "go take a shower" tana faɗin hakan ta nemi waje ta zauna tare da buɗe Azkar ɗin da take taci gaba dayin Azkar ɗin ta. A sanyaye yana sakin ajjiyar zuciya ya nufi bathroom ɗin kansa ya sakarwa shower, wata kyakkyawar ajjiyar zuciya yake saukewa yana jin zuciyarsa na tafarfasa banda juyawa babu abinda yake, a haka ya kammala, yana ciki yaji ana masa knocking jikinsa sanye da towel ya buɗe ƙofar bathroom ɗin Adams ne tsaye da wata sabuwar Embrodiery Islamic jallabiya Amy color, amsa yay ba tare daya kalli Adams ɗin ba, bayan ya sanya ne ya fito cikin nutsuwa yana ɗan ya motsa fuska, alrdy an shimfiɗa masa prayer mat yana zuwa tayar da sallah kafin ya isar da sallar wajan 1:5 na dare. Mami dake zaune ta miƙe tsaye tare da ɗaukan basket ɗin dinner ta ƙarasa inda yake, plate ta ɗauka ta haɗa masa Bread sandwich Chicken And Waffles sai coffee mai zafi, ajjiye masa komai tayi tace "eat" girgiza mata kai yay yana lumshe idanunsa yace "i can't eat anything Mami" kallonsa tayi kafin tace "you most ko coffee ne" idanunsa ya buɗe wanda sukai jaa yace "how can i eat Mami? Bayan matata da Unborn ɗina suna cikin tashin hankali" da mamaki Mami take kallon Abu Maleek kafin tace "Ita Hawwa'u ce mai ciki ko me?" Ba tare da wani tunanin komai ba yace "Mami Allah da cikina a jikinta na mata ciki fa" jinjina kai Mami tayi a ranta tace "Ikon Allah" sosai kuma tayi mamakin rashin kunyar Abu Maleek, yana nan da halinsa irin na mahaifina a gaban kowa baya iya ɓoye soyayyyar Matarsa to ga ruwa dai ya biyo jini, a hankali tace "Zaki idan hankali ya ɓace nutsuwa ke samu shi, U Only care about your wife Julde, amma ka manta da cewa Bola ma tana ƙarƙashin kulawar ka ne? Yau kimanin wasu kwanaki masu yawa bamu san inda take ba, guduwa tayi ko kuma sace ta akai kamar yadda aka sace ni no one's know, ka nutsu mu fara barin hospital ɗin nan, kamar yadda baka da lafiya haka Mai Babban ɗaki da Salimerh sun shiga tashin hankali sanadin haka ɗan ƙaramin cikin dake jikin Salimerh ya zube, komai zai dai-dai everything will be okay" wayar Adams ce tayi ƙara a hankali ya kallesu yace "Excuse me Sharefdeen ne ƙilan ko wani impormation ne" jinjina kai Mami tayi da ƙyar ta samu ya sha Coffee ɗin, a wannan daran yace zai tafi gida "Mami i can't sleep ba tare da matata ba" haɗe fuska tayi ganin hakan yasa dole ya kwanta yana ta juyi har Subhi yay. Yana yin Sallah Dr yazo ɗauke da file kallone Abu Maleek yay kafin ya kalli Mami yace "Congratulations brain ɗin King Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal ya dawo dai-dai cikin hukuncin Ubangiji" da wani irin farin ciki Mami tace "Allahamdulillah! Allah na gode maka" wasu hawaye ne ya sauko mata. 7 dai-dai suka nufi Alaafi yana zuwa part ɗinsa ya shige tare da rufe kai tsaye wajan wata ƙaramar locker yace ya zaro wani haɗaɗɗan box wani ƙyakƙyawan ring ne ya bayyana, a hankali ya dinga murza ring ɗin sai kawai ya cilla shi a cikin aljihu. Queen Roomana kai tsaye sashin Mai Babban ɗaki ta nufa a nan ta samu Salimerh tana kwace da ƙyar take magana, tana zuwa Hadima Zubaida ta shigo tare da Maleek da kuma Khaleluddeen, idanunta sunyi jajirrr alamar taci kuka ne ga ƙoshi. Kallonta Queen Roomana tayi kafin tace "Zubaida har yanzu ba zaki daina wannan kukan bane? In sha Allah Ubangiji zai bayyana mana Hawwa'u cikin Aminci da kwanciyar hankali" Murmushi kawai Hadima Zubaida tayi ba tare da tace komai ba ta juya. Abu Maleek yana gama shirya cikin wata haɗaɗɗiyar Three-piece dinner suit Nevy blue ya ɗauki Wayarsa yana dannawa, ɗaya wayar nasa ne yay ƙara kamar bazai ɗauka ba sai kuma yay picking, wata iriyar sassanyar murya ce ta fara magana cikin ɗan ɗaga Murya, amma kana jin Muryar kasan cewa mallakin ta ya samu cikakken ilimin addini da kuma tarin nutsuwa. Jikinsa ne ya fara rawa har buɗe baki zai ɗaga Murya sai kuma yace. "Idan akai na ne kuka ɗauki matata kada kuyi mata komai zan kawo kai na har gabanku amma wallahi idan har wani abu ya samu Queen Hawwa'u uhm!" Kashe wayar yay da sauri ya ɗauki box ɗin ring ɗin tare da wasu abubuwa, yana dailing wata number yay waje cikin bata umarni yace. "Ka shirya min private jet yanzun nan on my way" yana faɗin haka yay waje da sauri Queen Roomana tace "Ina zaka?" Ba tare daya kalleta ba yace "Rugar Mahinjo" da sauri yay waje cikin sauri itama ta juya. Washe gari Misalin 11:15 na safe Jet ɗin Abu Maleek ya sauka a Rugar Mahinjo a wani babban fili na musamman, kasancewar kuma ba wani babba bane jirgin. Wani ƙarar saukar jirgin yaji da mamaki shida Sharefdeen da P.a ɗinsa suka ɗaga kansu a hankali jirgin yake sauka, yana gama parking aka buɗe ƙofa, Mai Babban ɗaki ce a farko, sai Queen Roomana, Hadima Zubaida, Queen Ayoola, Shakiru, da Junaid da kuma Otun da Agba Akin. Sosai Sharefddeen yay mamakin ganinsu, a hankali ya goge zufar dake yanko masa, duk da irin sanyin garin da kuma tarin ni'imar dake ke waye da rugar Mahinjo uwa uba ga babban ruwan wanda yaywa garin ƙawanya. Gaba ɗaya family Alaafi ne a wajan suna tsaka da kallon juna wata dadɗar Murya mai cike da haiba tace. "Wow! What a beautiful family, barkanku da zuwa Rugar Mahinjo" da wani irin sauri Mai Babban ɗaki da Queen Roomana suka juya tashin hankali, gigita, mamaki, ta'ajjuji ya saukarwa Queen cikin wani ɗaga murya ta nuna mutumin tare da faɗin.... Allah ya sadamu da alkairan da suke wannan rana ta juma'a😍🤝🏻 Babu Edited am sorry! *SARAUTAR MARUBUTA* *_91-92_* "King Muhammad Jalal" wani Irin Harbawa zuciyar Arɗo tayi, da wani irin sauri ya sanya hannunsa tare da dafe kansa wanda yake sara masa ainun, wanda ya kejin tamkar zai rabe masa gida biyu ya zare daga gangar jikinsa baki ɗaya. Wani Irin zamewa yay tare da zama akan wani ƙasan bishiya yana sauke numfashi, cikin rashin fahimta da kuma rashin gane kan kalaman da suke fita daga cikin bakin Queen Roomana yake Binta da idanunsa wanda sukai jaa, gashi dai bai san wannan sunan ba ko kaɗan, amma kiran suna ya haifar masa da wani irin tashin hankali har yana jin wani iri acikin zuciyarsa, A hankali yaja idanunsa ya rufe da sauri kuma ya buɗe saboda wani irin Flash back dake gilmawa ta cikin idanunsa ƙwaƙwalwarsa na son tuna masa da wani irin shuɗaɗɗan abu da suka shige daga cikin rawuyarsa.. Tsananin gigita da ganin Arɗo da Queen tayi ya sanya tai wani irin baya ta tafi Luuuu zata kifa, da wani irin sauri Abu Maleek ya zube a ƙasa ta faɗa a jikinsa a sume bata ko numafshi. Wani irin tashin hankali Abu Maleek ya shiga abubuwan suke neman yi masa yawa, cikin wani irin sabon firgici ya shiga jijjiga Queen Roomana tare da faɗin "Mami! Mami!! Mami na!!" Amma ko motsi Queen Roomana ba tayi wani damuwa da ƙunci ne suka taro suka samu wajan zama a zuciyar Abu Maleek wanda tsananin damuwar da yay masa yawa ne ya sanya Numfashinsa fita da sauri tamkar zai bar gangar jikinsa cikin sauri ya shiga faɗin. ﺍﻟﻠَّﻬُﻢَّ ﺇِﻧِّﻲ ﻋَﺒْﺪُﻙَ، ﺍﺑْﻦُ ﻋَﺒْﺪِﻙَ، ﺍﺑْﻦُ ﺃَﻣَﺘِﻚَ، ﻧَﺎﺻِﻴَﺘِﻲ ﺑِﻴَﺪِﻙَ، ﻣَﺎﺽٍ ﻓِﻲَّ ﺣُﻜْﻤُﻚَ، ﻋَﺪْﻝٌ ﻓِﻲَّ ﻗَﻀَﺎﺅُﻙَ، ﺃَﺳْﺄَﻟُﻚَ ﺑِﻜُﻞِّ ﺍﺳْﻢٍ ﻫُﻮَ ﻟَﻚَ ﺳَﻤَّﻴْﺖَ ﺑِﻪِ ﻧَﻔْﺴَﻚَ، ﺃَﻭْ ﺃَﻧْﺰَﻟْﺘَﻪُ ﻓِﻲ ﻛِﺘَﺎﺑِﻚَ، ﺃَﻭْ ﻋَﻠَّﻤْﺘَﻪُ ﺃَﺣَﺪًﺍ ﻣِﻦْ ﺧَﻠْﻘِﻚَ، ﺃَﻭِ ﺍﺳْﺘَﺄْﺛَﺮْﺕَ ﺑِﻪِ ﻓِﻲ ﻋِﻠْﻢِ ﺍﻟْﻐَﻴْﺐِ ﻋِﻨْﺪَﻙَ، ﺃَﻥْ ﺗَﺠْﻌَﻞَ ﺍﻟْﻘُﺮْﺁﻥَ ﺭَﺑِﻴﻊَ ﻗَﻠْﺒِﻲ، ﻭَﻧُﻮﺭَ ﺻَﺪْﺭِﻱ، ﻭَﺟَﻠَﺎﺀَ ﺣُﺰْﻧِﻲ، ﻭَﺫَﻫَﺎﺏَ ﻫَﻤِّﻲ”* *_Allahumma inniy ‘Abduka ibn Abdika ibn Amatika, Naasiyatiy biyadika, maadin fiyya hukmuka, ‘adlun fiyya Qadaa’uka, as’aluka bikulli ismin huwa Laka sammaita bihi nafsaka, au anzaltahu fiy kitaabika, au ‘allamtahu ahadan min khalqika, au ista’sarta bihi fiy ilmil gaibi ‘indaka an taj’alal Qur’ana rabiy’a Qalbiy, wa nuura Sadriy wa jala’a huzniy wa zihaaba hammiy_* Addu'ar yaye damuwa da tafiya da ƙuncin zuciya, addu'ar da dukkan yadda zuciyar mutum yakai da ɗaukan zafi da kuma toshe wa saboda tsananin damuwa ita kaɗai ya wadatar ta tafi maka da dukkan damuwar dake maƙale a cikin zuciyarka. A hankali ya dinga sauke ajjiyar zuciya yana ƙara girgiza Queen Roomana tare da ɗan bubbuga kumatun ta, ganin hakan ya sanya Sharefddeen da sauri ya nufi inda yake hangen ruwa kwance, yana zuwa ya sanya hannunsa a cikin ƴar ƙaramar ƙoramar ya ɗebo ruwan da sauri ya ƙarasu wajan ya zuba mata a saman fuskarta, wata sassanyar Ajjiyar zuciya mai nauyi ta sauke hakan yasa Abu Maleek riƙe ta ya shiga faɗin "Mami what happened to you? Mene yay maki" girgiza kai kawa Queen Roomana take kafin ta zabura da sauri tana ƙara nuna Arɗo da yake zaune cikin irin mawuyacin hali, sai dafe kansa yake. Mai Babban ɗaki tun kallon farko da tayiwa Arɗo taji wata iriyar mummunar faɗuwar gaba ta riskesa, duk yadda takai da daure abun gagara tayi, gashi dai babu kamannin amma tsantsar nutsuwa da kuma ƙyakkyawar lafazin sa ya riga daya bayyana waye shi. Jiki a matuƙar sanyaye ta zame a wajan tare da kifa fuskarta a saman cinyoyinta, ganin hakan yasa Hadima Zubaida ƙarasawa wajanta da sauri tana riƙe ta. Tashin hankalin data shiga itama ba'a magana Tabbas wannan Arɗo ne, amma yaci ace Arɗon rugar su yafi haka tsuma da kuma manyan ta waye wannan ɗin? Arɗo ne ko kuma wa ne?.. Kwacewa Queen Roomana tayi daga hannun Abu Maleek ta nufi wajan Arɗo tana faɗin. "Shine, wallahi shine Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un wacce kalar rana nake gani ni Roomana? Wanne irin tsuhun abune yake shirin bayyana, Ubangiji ka sanya abinda nake gani a yanzu ya tabbata a zahiri, da Tabbas zanfi kowa farin ciki, zanji daɗi Ubangiji ya amshi addu'a na ya dubi Zaki mai ɗura masa zama Maraya gaba da baya ba, Subuhanallah!" Sai kuma Numfashinta ya ƙara ɗaukewa ta ƙara sumewa a wajan. Cikin tashin hankali Arɗo ya miƙe yana jin jiri na kwasarsa ya wani irin jan numfashi mai kama da shiɗewa, cikin wani irin firgitaccen sabon yanayi yace.. "What is this please? Hhh kai ba kai kawai akace kazo a madadin kuɗin fansar matar ka ba? To Meye ne kazo mana da wannan mutanan" cikin ɓacin rai da goshewar hankali Abu Maleek ya nufi wajan Arɗo yana zuwa, ya ɗaga hannu ya shaƙe wuyan Arɗo idanunsa na fitowa yace. "Ina Matana? Where is she eh? Idan nine ba gani ba? Ka basu ita su tafi can Benin ni kuma gani duk abinda kuke so ya watar dani" ambatar sunan Benin ya sanya Arɗo yaji zuciyarsa ta ƙara bugawa wanda ƙarfin sautin bugun dai da ya sanya ya runtse idanunsa ji kake "Dammmm!!" Sautin da zuciyarsa ke badawa kenan. Hannu Abu Maleek ya ƙara sanyawa zai shaƙe wuyan Arɗo, wani ƙyakƙyawan mari yaji an sauke masa a saman kamilalliyar fuskarsa mai ɗauke da tsantsar tashin hankali, da wani irin sauri ya sake wuyan Arɗo tare da juyawa domin yaga me marin, Queen Roomana ya gani tsaye Idanunta fal hawaye, bakinsa na rawa ya buɗe zai magana ta ƙara sauke masa wani irin mari ji kake "Tassss" runtse idanunsa Yay sosai, bawai dan yaji zafin marin bane a'a tsantsar mamaki da ta'ajjuji ne yasa yay Hakan, idanunsa ya buɗe wanda tuni suka cika da hawaye yace. "Mami Matata? What i have done to you matana suka ɗauke wacce take tsananin buƙatar kulawa na, Matata mai ɗauke da gudan jini na Mami" Cikin ɗaga Murya tace. "Abeg shut up and leave from here kaji" Wani irin kallonta yay lokacin da hawaye yake saukar masa cikin zafin da zuciyarsa yake masa yace "na tafi? Na bar matan tawa a nan a wajan Wannan azzalumin duk muguntar da sukai mata na baya bai isa ba sai sun kashe ta? Wallahi if anything happens to my wife uhm!" Ya jinjina kansa kallonsa Arɗo yay, domin shi yama kasa fahimtar wace matar tasa, domin tunda aka kawo Yarinyar da idanunsa bai ganta ba, haka kuma sosai yay mamakin ganin Abu Maleek acikin Rugar nasu a karo na biyu. Fuskarsa Queen Roomana a haɗe still hawaye na bin fuskarta tace. "Akan matarka zaka ɗaga hannu ka daki Mahaifinka? Ka daki mutumin daya salwantar da rayuwarsa akan rayuwarka ta inganta, akan mace zaka manta tsantson daka fito daga jikinsa? Ko da baka sanshi ba jini da ƙwayar halitta za suyi maka jagora zuwa ga mahaifin ka? Jalaluldeen this is your father your real father" Gaba ɗaya mutanan wajan, Queen Ayoola, Shakiru, Sharefddeen, Junaid, Otun da Agba Akin, suka juya a wani irin razane saboda jin abinda Queen Roomana take faɗi, Mai Babban ɗaki da Hadima Zubaida daman sun san kwanan zan can, kawai suna mamakin Yadda za'ai ace wannan shine Muhammad Jalal? How? Yaya akai hakan ya kasance, mutumin da duniya ta shaida mutuwarsa, mutumin da ko gawarsa ba'a samu ba sai toka, wanne irin curarran al'amari ne wannan? Wata iriyar Mummunar faɗuwar ne ya riski Sharefddeen idan ya kashe Tunde Muhammad Jalal kenan ya kashe mahaifinsa da kansa ba mahaifin Abu Maleek ba? Yaya akai Mahaifinka yake amfani da sunan Muhammad Jalal? Abu Maleek kasa motsi yay sai jikinsa da ya ɗauki ɓari tashin hankali tsantsa ya bayyana a saman fuskarsa, yama kasa cewa komai sai sulalewa yay a wajan ya zauna idanunsa cike fal da hawaye, kansa gaba ɗaya ya juye baya fahimtar komai, baya gane yaran baki ɗaya, Tayaya Arɗon rugar Mahinjo zai zama mahaifinsa, mene ya sanya babu wanda ya taɓa cewa Daddy ba shine mahaifinsa ba? Kansa ya ɗaure zuciyarsa ta toshe ya zama kamar wani statue mafita kawai yake neman cikin sauke ajjiyar zuciya a can kuma cikin ransa ya shiga faɗin. _" يامن لا يستحي من مسألته يرجى ولا،العغو إلا من قبلة، أسكوا إليك مالا يخغى عليك، وأيام مالا يعظم عليك، صلى على محمد وآلى محمد"_ Itace addu'ar neman mafita da samu sukuni da Abu Maleek yake ta maimaita wa a zuciyarsa, a hankali kuma ya sauke Ajjiyar zuciya. Cikin rashin fahimtar zan can Arɗo yace "what the you mean by that, and who are you ban san ki ba, ban san waye ke ba i don't have any son a wannan duniyar sai ɗana Barkido, Barkido come out" Ya faɗa yana ɗaga murya tare da tafe kansa dake masa bala'in ciwo, da sauri Barkido da Lamiɗo da suke cikin buka suka fito hannunsu ɗauke da wasu manyan bindiga, kallonsu yay sosai yace. "Ku ɗauko garon nan ku fito dashi ko kame wan shan mutum kafin Oga yazo" da sauri Barkido ya nufi wajan Abu Maleek kullum da baƙin cikin dukan da yay masa yake kwana yake tashi. Kafin ya ɗauke sa Queen Roomana tayi saurin faɗin. "Kada ka kuskure kata ɓashi, idan yana son kama shi ya zo ka masa da kanshi yazo ka kashe da kansa, amma babu wani ɗa da kake dashi aduniya face Jalaluldeen da Khaleluddeen" A wannan karan Arɗo ji yay bazai iya jure wa ba da sauri ya juya ya shige cikin bukkar tare da rufewa. Queen Ayoola kowa mutuwar tsaye tayi, ta kasa fahimtar komai da ake faɗa. Barkido kuwa tsayawa yay yana kallon Abu Maleek wanda shima kallonsa yake kafin cikin ɗaga murya yace.. "Hannu Umbani, yadda kazo har Rugar mu ka ɗauke min mata gashi ta dalilinka ta dawo har inda nake, kuma tunda nai sha'awar ta dole burina ya cika akan ta, dalilin rashin auranta da banyi yasa har yanzu na kasa samun sukuni bana Shauƙin ko wacce mace sai ita, kuma ina maka albishirin da cewa sai dai gangara jikinka ta bar nan badai kai ba" Cikin sauri Abu Maleek ya nufi wajan Barkido kafin ya ƙarasa Barkido ya juya da gudu ya nufi gefen cikin wani daji. Hakan yasa cikin azama Abu Maleek ya ɗaga ƙafa zai bisa da sauri Sharefddeen ya riƙesa yace. "Kwantar da hankalinka Abu Maleek mubi waccen hanyar za muje har inda ya ɓoye maka Queen Hawwa'u" yana faɗin haka yay gaba da sauri Abu ya juya zai tafi saukar muryar da yaji ya sashi tsaya. Yayinda Sharefddeen kuma ya kasa juyawa saboda tashin hankali da kuma ruɗani. A hankali Bola ke sakkowa daga strains ɗin benen bayanta kuma Adams ne, daman tunda suka zo wajan suna ciki suna jiran lokacin bayyanar su yayi ne, Murmushi tayi tace. "Surprised ko? Kana mamaki wacce kasa wuƙa ka kashe da hannunka tana raye ko?" Kasa motsawa Sharefddeen yay saboda mamaki yana sakkowa hannunta dafe da cikinta tace. "Ba wannan ne abin mamakin ba, abun mamakin a gareka yadda a kullum kake son nuna cewa na Allah ne kai, Allahamdulillah naji daɗi dama kasance a raye, jin daɗi na Shine bayyana gaskiya da zanyi wacce ta jima a ɓoye, kayi amfani dani ta hanyar da kake so, ka yaudari rayuwarta saboda kawai bani da gata, ina Cikin halin maraici da kuma neman alhalin da zasu maye gurbin iyaye na, amma ne watsi da damata ta hanyar banzar huɗu bar da kake min a kullum" Shiru tayi lokacin da wani hawaye yake sakko mata cikin share yawa tace. "A yau zan faɗa maku Wacece ni da kuma illar da nayi wa wannan ahlin naku, mummunan Abu Maleek" dafe kai Abu Maleek yay wai akansa duk ake wannan masifar da tashin hankali, akan sarauta? Akan Shegiyar kujerar da bai damu da ita ba sam, wacce kalar rayuwa ce wannan ace wanda ka yarda dashi ka amince masa shine zaici mutumcin ka? Shine zai yaudare ka yaci zarafin ka?? Wai Sharefddeen saya bambanta shi fiye da Adams shine yake shirin tarwatsa farin cikin sa? Murmushi Bola tayi kafin tane waje ta zauna, yayinda kuma kusan gaba ɗaya Fulanin rugar Mahinjo suka ke waye su Abu Maleek, Junaid daman tunda Barkido ya tafi wajan nan ya mara masa baya da gudu. Share wani Hawayen tayi tace. "Kamar yadda kuka sani Sunan Bola,Nima ɗaya ce daga cikin ƙabilar ku, na rasa iyaye na ne ta hanyar tasarin mota, wannan dalilin ya sanya Sharefddeen ya ɗauke ni zuwa Alaafi a zummar Hadima,Wannan lokacin ban san hawaye Jalaluldeen ba, Shakiru kawai nake gani da Adams sai Sharefddeen, wata rana na fito da daddare ana ruwan sama sai kawai naji an riƙe ni tsananin tashin hankali yasa na gasa fahimtar waye? Bana fahimta sai ji nai kawai an cire min kaya a nan wajan aka keta min haddi na, nayi kuka sosai kamar raina zai fita musamman dana tabbatar cewa ba kowa yay min hakan ba sai Sharefddeen, wanda ya taimake ni, bayan sati biyu da hakan at the same time ana saka da ruwan sama na ƙara fitowa cikin dare, na zauna a inda na saba zama, babu jimawa Sharefddeen yazo ya fara kissing ɗina, yana ƙoƙarin kwanciya dani ne yaji sahun tafiya alamar wani zai zo, babu jimawa naga wani matashiyar saurayi mai ƙarancin shekaru,Amma ya girman sosai da sosai, hannunsa dafe da kansa dake zubar da jini, ƙyakƙyawa ne ajin farko ban taɓa ganin Mutum kamarsa ba, da idanunsa ya tsare ni ya kasa tafiya sai yatsuna fuska yake yana lumshe idanunsa, ga wani jini da yake ƙara zubu masa, sosai nai mamakin ganin yana zuwa kai na, gan gane komai ba naji ya shiga jikina, ji nai a lokacin tamkar wani ɗa namiji bai taɓa shiga ta ba, saboda girman halittar Jalaluldeen! Yana kammala abinda yake kuma naji ya fashe da wani irin gigitaccen kuka mai ratsa zuciya kafin a hankali ya miƙe cikin ƙasa da murya yace "Am sorry ki yafe min dan Allah" yana faɗin haka yay gaba abinsa daga wannan ranar kuma ban sake ganinsa ba, sai bayan wasu shekaru naji ance baya ma gari a kuma can inda yake yana fama da zazzaɓi da ciwon kai, bayan shekara guda lokacin Jalaluldeen shekarun 17 da hakan na fahimci ina da ciki sosai na shiga tashin hankali mara misaltuwa kai tsaye na faɗawa Sharefddeen sosai naga yana farin ciki, uhm mamaki tashin hankali da kuma abin al'ajabi gwajin farko da akai min ya tabbatar da cewa ina da cikin kuma bana kowa bane face na.. 😂🙆🏾‍♀️ Jama'a naga tarin comments jiya musamman Nrml grp ɗina, Vip kuna bani dariya tabbas zan sanya ku a waƙar littafin TSINTACCIYA😍 *SARAUTAR MARUBUTA* *_93-94_* "Sharefddeen" a wani mugun sauri kiɗima gigita tashin hankali, al'ajabi da Zallar mamaki haɗi da ta'ajjujin Alamarin su duka mutanan wajan suka ɗaga kai suna Kallonta, hatta Abu Maleek sai daya kalleta with much surprise ga wani shock da yaji ya kama shi. Wani kukan ne ya kuma kwance mata hakan yasa ga shiga rera kayanta ganin kukan ba mai ƙarewa bane yasa, Queen Roomana faɗin "ba lokaci kuka bane wannan, lokacin bayyanar da gaskiya ne komai ɗacin ta muna jinki" hawayen idanunta ta goge kafin tace. "Sosai Sharefddeen yay farin ciki da samun cikin babu damuwar komai a ransa cikin jin daɗi ya same ni a ɗaki na yace.. "Naji daɗi wannan cikin sosai dear" da mamaki na kallesa nace "cikin shegen kaji daɗin sa? Bayan kasan babu kyau kuma haramun ne? Mene yasa baka samar da cikin ta hanyar halak ba sai ta haramun? Yanzu fa cikin shege ne a jikina" Murmushi Yay a wannan lokacin kafin yace "Eh cikin shege ne,amma yanzu zamu samar masa da nagartaccen uba, kuma halattacce" cikin sakin baki nace "As how?" Miƙewa tsaye yay yace "na daɗe da sanin idan har Jalaluldeen yana raye babu ni babu hawa kujerar mulki, idan har aka bawa Jalaluldeen wannan cikin a zummar ɗan sa tabbas soon or later dole zan zama King of Kanzaf lallai wannan haka yake" miƙewa tsaye nima nayi kafin nace "akan mene zaka ɗura masa abinda baiji ba kuma bai gani ba? Akan mene zance cikin Jalaluldeen ne bayan kasan ba nasa bane?" Murmushi Yay kafin yace "ina mamakin rashin wayonki dear, idan kika haihu ya tabbatar cikin shege ne a jikinki wannan hukuncin Zaman gidan kurkukun Alaafi zama irin na har abada ɗin nan, sannan baki isa kice nawa bane,idan kuma kin amince ni da kaina zan tabbatar cewa kin zama matar Jalaluldeen, kinga nan gama kece Queen of Kanzaf, yayinda ni kuma zan sa duk yadda nayi na kashe Jalaluldeen nasan babu wanda zai gaji Wannan kujerar a lokacin sai abinda zaki haifa, abinda kika haifa kuma mallakin Sharefddeen ne, daga nan sai kiyi idda na aure ki that all" a wannan lokacin fuskar Jalaluldeen kawai nake gani a idanu na, ba tare da wani tunani ba na amince. Kai tsaye kuma wata rana naje har sashin Mai Babban ɗaki ina kuka kamar raina zai fita, kai tsaye na shaida mata abinda yake faruwa, sosai tai mamaki kafin tace "Ikon Allah kuma cikin bai bayyana ba sai a lokacin?" Da sauri Sharefddeen daya shigo yace "Kafin tazo wajanki sai da nayi mata tambayar nan kuma akaje asibiti likitoci sun tabbatar cikin kwanciya yay sai yanzu ya samu damar tashi" to banyi mamakin yadda Mai Babban ɗaki tai saurin amincewa ba, saboda Sharefdeen ya rufe bakin kowa sai abinda yace, kai tsaye kuma Oumuu-Ayman cikin damuwa da tashin hankali ta kira Salimerh akan ta kira mata Zaki anjima ana kira kafin ya ɗauka, yana ɗagawa Oumuu-Ayman tace "zaki da gaske wani abu ya taɓa haɗaka da Hadima Bola?" Shiru yay cikin halin zazzaɓi da rashin kuzari yace "Eh Oumuu na, I'm sorry" Shiru tayi tana jin wani hawaye na saukar mata kafin tace "To ka kyauta yanzu haka ciki ne da ita kuma cikin ka" buɗe baki yay zai ce wani abu Oumuu ta kashe kira.. A haka Abu Maleek na can Madrid King Tunde Muhammad Jalal ya aura masa ni wanda har kawo yanzu babu abinda ya taɓa shiga tsakani na dashi" Shiru tayi tana sauke ajjiyar zuciya yayinda Abu Maleek kawai yake kallonta yana jin wata sabuwar tsanarta na ƙara shigarsa a hankali tace. "Daga nan sai wasan ya sauya, domin Sharefddeen ya dawo min ne kullum yana kwanciya dani a haka na samu wani cikin amma yace a zubar, bayan nan ya kawo min fuskar Hadima Zubaida akan yana son na dinga shiga ina jiyo masa komai dake faruwa, a nan naji labarin cewa wai za'a ce Maleek ya mutu saboda masu san ganin bayansa, wanda nima ban san su ba, Ni da kai na na ɗauki waya mai vedio da fuskar Hadima Zubaida sannan na kawo nace gayamin akai, dalilin daya sanya aka kulle Hadima Zubaida kenan, dab da Abu Maleek zai dawo kuma Sharefddeen ya kawo garin meriz yace aiki zai dashi, a cikin Abincin da Hadima Zubaida take kaiwa King Tunde Muhammad Jalal aka zuba Garin meriz ɗin, hakan yasa ya fara jinya sosai, batun auran Zaki da Kubraahh kuma dalilin rashin kasancewa da Abu Maleek ba yayi dani sai ake tunanin idan har aka aura masa mace mai ilimi zata iya janye hankalinsa, hakan yasa aka aura masa Kubraahh without his permission, ban san yaushe ne Abu Maleek ya samu ciwon juyewar tunani ba, amma ina da tabbacin dukan da akai masa aka shine ya jawo faruwar hakan, Soyayyar Abu Maleek ta fara a Zuciyata tun lokacin daya kira Oumuu-Ayman a waya na ɗauka naji muryarsa yadda yake zuba mata shagwaɓa, lokacin Oumuu na wajan Queen Roomana wacce aka bawa wani abu abinci Allah dai ya rufa asiri bata mutu ba, na samu Sharefddeen akan zan faɗi gaskiya saboda yace lokacin yay da zance wannan ɗan bana Abu Maleek bane, dalilin da yasa ya caka min wuƙa kenan" Wani sabon kuka ne ya kwance mata bayan ta gama bayanin, Shakiru ne ya jinjina kai kafin yace "Ikon Allah! To yaya akai kika kasance a raye?" Kafin tayi magana Adams yace "Akan ido na Sharefddeen ya ɗauke ta zuwa Cikin ƙarshen Alaafi, jinin dana gani kuma ya ɗaga min hankali sosai matuƙa, a hankali a ɓoye nake binsa har ya ajjiye ta, yana barin wajan naje na ɗauke ta na kaita asibiti a nan take zama ana kula da ita kullum kuma ina zuwa wajanta, yau kuma bayan munshirya zamu taho nan naga ya dace azo da ita duk da bata gama warkewa ba" Shiru kawai wajan ya ɗauka kafin aji kuma Bola ta saki ƙara tare da faɗin "Wayyoooo Abu Maleek bayanka" da wani irin sauri Shakiru ya riƙe hannun Sharefddeen mai ɗauke da wuƙa yana niyyar cakawa Abu Maleek a tsakiyar kansa. Murɗe hannunsa Shakiru yay nan suka fara kokawa cikin rashin Sa'a kuma wuƙar ta goce tare da shigewa Marar Sharefddeen,wata iriyar Razananiyyar ƙara ya saki yana dafe mara saboda wuƙar akan J ɗinsa ta sauka. Kuka Queen Ayoola ta sauke tana yadda zani tare da ɗura hannu a ka. Dai-dai lokacin ne kuma Junaid ya ƙarasu wajan ɗauke ta Julde wacce take a sume saboda gigita. Da sauri Abu Maleek ya miƙe tare da nufar Junaid yana zuwa ya karɓe ta tare da rungome ta a jikinsa, kai tsaye wajan wata ciyawa ya nufa da sauri kuma Jon wuro yay wajan Abu Maleek yana zuwa ya kwantar da ita ya shiga shafa mata ruwan yana faɗin. "Wake up Queen Hawwa'u, open your eyes buɗe idanunki nine your Cucuu, Ɓallowaaaaa ɗinki Open your eyes" Ajjiyar zuciya mai ƙarfi ta sauke dalilin ruwan sanyin daya shafa mata a fuska, tana Ganin ta faɗa jikinsa tare da rungumesa tana sakin kuka tare da shiɗewa. Bayanta ya shiga bugawa a hankali kafin cikin ƙasa da murya yace. "Am sorry na kasa kulawa take kiyi hqr kinji ko?" Ajjiyar zuciya ta ƙara saukewa wata masifaffiyar yunwa ta keji a hankali tace. "Cucuu" fuskarta ya tallafo baki ɗaya ya manna a fuskarsa yana sauke wani wahalallan numfashi, cikin natsuwa da kuma daɗin da yake ratsa shi ya manna bakinsa a saman goshinta ya mana mata halattacciyar sumbata a tsakiyar goshin yana shafa kanta a hankali kuma yake sauke ajjiyar zuciya, cikin nutsuwa yayi ƙasa da hannunsa zuwa ƙasan rigarta tafin hannunsa ya kifa a saman lafaffan cikinta ya murza kaɗan yana shafawa dai-dai kunanta yana wura mata wata dadɗar iska yace. "Wunya ko My Queen?" Idanunta ta Lumshe kafin a hankali ta sanya hannunta a fuskarsa tana shafawa zuwa saman ƙwantaccen sajansa cikin ƙasa da murya irinta wanda suka sha wahala tace. "Cikina juyawa yake, wunya na keji sosai" juyawa yay a hankali ganin babu kowa Jon wuro ya tafi yasa cikin sauri ya manna bakinsa a nata, ta sauri tana sauke ajjiyar zuciya taja tongue ɗinsa ta shiga kissing nasa tana sauke numfashi, kwana biyun da ba tayi da mijinta ba yasa tasha wahala bata bacci sam, zare bakinsa yay wani irin kwaɓe fuska tayi tare na shagwaɓe masa, wani irin Murmushi Yay mata mai tsayawa a zuciya yace. "Sorry My Queen bana son zurmewa na sakar maki ragama ta matsala za'a samu" Murmushi tai masa tace "Ina sonka, Ana Uhibbukaaaaaa, I love You" wani irin lumshe idanunsa yay yana jin wani daɗi na musamman yana ratsa shi, ɓata fuska tayi tare dasa hannu ta daki ƙirjinsa riƙe hannunta yay yana Rungome ta yace. "Auchhhiiii zaki fasa min ƙirjin rungome ki fa" Hawaye ne ya zuba mata da sauri ya haɗiye dariyarsa saboda jin kukanta cikin kulawa ya ɗura fuskarsa a nata, bakinsa dai-dai nata, hancinsa a kan nata suna shaƙar ƙamshin junansu yace "ohh! Stop cry nine ko?" Turo baki tayi wanda ya samu shigewa cikin nasa da sauri kuma ta zare tace "Uhm! Uhm to bakai bane ba kace kana so na ba, har yanzu babu soyayya ta a ranka" tsora mata idanunsa yay yana ganin yadda duk ta shagwaɓe masa kamar ƙaramin yarinya, a hankali ya ƙara shigar da ita cikin jikinsa yana wata nutsuwa na shigarsa cikin wata kamilalliyar Muryarsa mai matuƙar daɗi da kwantar da hankali yace. "Da Jalaluldeen da dukkan abinda ya mallaka aka naki ne Mrs Jalaluldeen, bare kuma wata zuciya Ni ƙaunar nake ba sonki ba, don mind me kinji" baki ta tura gaba tana lumshe idanunta wanda suke cike da bacci da gajiya tace "to ai ba kace i love You ba" gira ya ɗaga mata yana lumshe idanunsa just like she did yace "to a special place nake faɗa, kina ganin nan sai ihu kowa masifa na cinsa" zamewa tayi daga cikinsa zata fara buga ƙafa da birgima da sauri ya ɗauke ta tare da yin sama da ita tace. _"Mi yidi ma (Fulatanci) Nya Raina (Barbanci) Mo nife re (Yarbanci) A hurum gi n'anya (Inyamuranci) I love you Hawwa'u! Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal loves you Naa...nahh, Abu Maleek na Sonki, Zakin Oumuu-Ayman na ƙaunar ki, Ƙaunar ɗan gidan Mami never end, I promised to protect you till my last breath Naa.. nahhhh, I promise to stand by you ina sonki ki daina tunani ok"_ wani irin kalar numfashi tayi tana rungomesa sosai kafin a hankali ta zame daga jikinsa tana riƙe ciki. A can cikin Bukkar kuwa Arɗo na shiga ya fara zarya a ciki, da sauri kuma yaje ya zaro paper da yake ɓoyewa tsayin shekaru masu yawa, a hankali ya fara bin rubutun da kallo kamar haka.. _Ban san ko ina raye ba, ban sani ba ko bana raye, nayi tunanin yin Wannan rubutun ne saboda halin rayuwa da kuma yadda ake ta kaiwa rugar mu hari, gaba ɗaya Nagge da sukai saura mallakin yarinya ta ne, dukkan yawan Nagge nan mallakin JULDE MUIDO a duk sanda ta girma wannan wasikar nata ne,amma a yanzu na baka wannan riƙon wasiyyar ɗan uwa na MODIBBO_ Ajjiyar zuciya ya sauke bayan ya gama karantawa gaba ɗaya tunaninsa ya tsaya, jin kansa na juya masa ne ya nemi waje ya kwanta, kwanciyar keda wahala bacci ya ɗauke sa. A cikin baccinsa ya fara ganin wani abu mai kama da reflection, a hankali wata mata mai tsarin halitta tazo gabansa ta tsaya, tana ɗauke da yaro sai Murmushi take masa, kama ta yay tare dayin kissing nata, ya shafa kan yaron kana yay mata addu'a, juna suka tsaya suna kallon kamar ba zasu rabu ba, can kuma ya shiga mota yana shiga motar, tafiya sukai mai nisa yana tafe yana waya idanunsa na cika da hawaye bayan ya gama wayar ne kuma kamar daka sama suka ci karo da wata ƙatuwar mota gefe guda kuma ga wata ƙaramar mota, nan da nan dukkan motocin suka huta, murfin motar da yake ciki ne ya buɗe ya fito da sauri tare da nausawa cikin daji, yana tafe kansa ya daki wata ƙatuwar bishiya kafin a hankali ya faɗi ya gangara can yana zuwa kansa ya ƙara dukan wani ƙaton Dutse nan take ya saki ƙara Numfashinsa ya ɗauke. Kamar a lokacin abin yake faruwa haka ya tashi yana sakin salati gumi duk ya wanke sa, Wayarsa ce ta fara ƙara da sauri ya ɗauka yana picking yace. "Okey! Sir" fitowa yay da sauri ganin hakan yasa sauran ƴan rugar suka nufi inda yake banda Jon wuro dake kallon Hadima Zubaida, a hankali itama take kwallon sa, Cikin umarni Arɗo yace. "Yanzu Oga zai sauka ɗaukan wannan mutumin wanda aka amshe sa madadin matarsa, Ina Barkido Lamiɗo?" Girgiza kai Lamiɗo yay alamar bai sani ba. Julde kam tuni ta gigice ta riƙe Abu Maleek sosai ta fashe da kuka tana girgiza masa kanta, Queen Ayoola kuwa tana kusa Sharefddeen dake cikin maqiya hali an ɗaure masa wajan saboda babu wani hospital, Queen Roomana tana zaune har lokacin hawaye take tana kallon Arɗo, yayinda Hadima Zubaida take kusa dasu Mai Babban ɗaki da Bola, Adams da Shakiru da Junaid suna tsaye, haka ma su Otun da Agba Akin. Kamar daga sama suka fara jin saukar jirgin sama, a hankali duk suka ɗaga kansu har jirgin ya gama sauka ƙofar jirgin ta buɗe, gaba ɗaya suka zare idanu ganin Malamin Alaafin ya fito cikin wata kalar shiga wacce basu san sa da ita ba, fuskarsa a haɗe ya shiga sakkowa, mamaki duk ya hanasu magana ba, Queen Roomana sam ba tayi wani mamaki ba, kallon Arɗo yay yace. "Ina aikin namu?" Shiru kawai Arɗo yay yana kallon Mutumin wanda akace shi ne Oga, to shi kuma waye ogan nasa? Da yake cewa hajiya? "Muna son jira ga kuɗin ku nan" a hankali Arɗo ya sauke Ajjiyar zuciya kafin kuma ya juya suka haɗa idanu da Abu Maleek da sauri Abu Maleek ya ɗauke saboda wani irin kwarjini da Arɗo yay masa a cikin idanunsa a karo na biyu, jikin Arɗo a sanyaye yace "gashi can" ya faɗa yana nuna Abu Maleek miƙewa Abu Maleek yay yana gyara tsaiwarsa, da sauri Julde ta miƙe tana faɗin "No! Don't leave me Kada kaje ka bari naje" wani kallo yay mata yace "Ni idan naje ko kashe ni akai ni ɗaya ne, ke kuma bayan rayuwarki akwai na jinina a jikinki, ko cikin jikinki yafi rayuwarta muhimmanci bare kuma ke" kuka ta sanya masa tace "a'a Kada kaje dan Allah ka bari muje tare bazan jure rashinka ba, na kasa bacci na kasa cikin komai na wani sati, yaya kake tunanin rayuwata zata kasance idan akace babu kai gaba ɗaya?" Daga saman jirgin su kaji wata Murya tace. "Wow! Sai ku tafi lahira lokaci ɗaya soyayyar tafi daɗi" a wannan karan hatta Sharefddeen dake kwance sai da ya zabura da ganin wacce take magana. Salimerh ce take sakkowa daga strains ɗin benen cikin wata haɗaɗɗiyar shiga, fuskarta babu walwala ta faɗa sosai, da sauri Malamin Alaafin yace "Hajiya ai zan ƙarasa komai ba sai kin fito ba" wani irin yatsuna fuska tayi a hankali ta ƙarasa sakkowa, Queen Ayoola ce ta kasa jurewa tace "Salimerh" wani irin killer smile tayi tace "Yes Mom!" Ta faɗa tana ɗan ya motsa fuska, kallon kowa tayi na wajan kafin tace. "Ban so fitowa ba, naga dai ya dace daga ƙarshe na bayyana maku kai na, Wheel Tun lokacin dana fahimci cewa niɗin Agola ce acik Alaafi na fara shirin yadda zan samu komai na dukiyar Alaafin, nasan za kuyi mamaki amma tunina duk ya shallake naku, Nice na ɗauke Queen Roomana" da sauri Adams ya kalli Queen Roomana sai kuma ya janye idanunsa jin tace "Ni kuma na kashe Oumuu-Ayman, lokacin dana fahimci cewa itace uwar Abu Maleek ba Queen Roomana ba, sun raina min hankali sun juyar min da tunani, wannan dalilin yasa na kawar da ita, amma zahiri ba ita nai niyyar kashe wa, Abu Maleek nasu kashewa nasan cewa Oumuu-Ayman ita take shirya maka abinci, wannan dalilin yasa tana fita nasa Hadima Akin ta zuba mata gubar da take kashe Mutum a lokacin acikin abincin data haɗawa Abu Maleek, nayi rashin Sa'a fa domin a lokacin tuni ta kaiwa Zaki abincinsa wanda aka zuba maganin shine wanda za taci, hakan yasa tana zuwa ta fara cin abincin na shiga tashin hankali sosai lokacin da naji tana faɗin _S...K...K_ wannna harafan sun tsaya min a rai sosai, amma dana suna cewa kalmar S zata ɗauki Sharefddeen, zata ɗauki Shakiru sai abin bai ɗaga min hankali ba, nice kuma na ɗauke dukkan wata dukiya dake cikin Alaafin kuma Allahamdulillah yanzu komai nawa ya cika, duk da cewa yanzu Zanan Taswira kawai ya rage min, Ɗauko min Akwatin nan suga Zahiri Maganar Gobar dana zuba acikin Abinci kuma har Queen Roomana taci ban so al'amari ya tsaya ba, amma shigowar Julde cikin Alaafin ya ruguza min komai ma rayuwa, wani abun idan zanyi sai na kasa tana zuwa cikin bacci na muyi ta faɗa da ita sosai" Malamin Alaafin ne ya kawo Akwatin da ƙyar wani irin Murmushi Hadima Zubaida tayi ita da Julde domin sun san cewa wannan ba itace Akwatin ba. Murmushi Queen Roomana tayi kafin tace "A ina kika san Arɗo?" Malamin Alaafin ne yace "wannan ni zaki tambaya" gyara tsaiwa yay yace "Munje wata ruga yin kwacan shanu bayan mun dawo a hanya kawai naci karo dashi kwance cikin jini, kallo guda nai masa nasan wanene shi domin rayuwata kakaff a Alaafi ta fara, sosai nai mamakin ganinsa domin a lokacin tuni an shaida mutuwarsa, ɗaukan sa nai kana na koma Rugar a lokacin na samu gawar wanda muka kashe da yawa daga ciki akwai ta Arɗon rugar, kai tsaye na ɗauke su, su biyun na nufi asibiti dasu, tashin farko akace ya samu juyewar ƙwaƙwalwarsa ma'ana yay losing memory ɗinsa, ya manta komai da komai na rayuwarsa na baya, Yayinda kuma Arɗon rugar ya mutu a wannan lokacin, wani tunani ne yazo kai na, ta yadda zan samu jagora a cikin Fulani ba tare da wani tashin hankali ba komai nace za'ai min a wannan lokacin za'ai min, sai kawai na kwashe su nai ƙasar waje dasu na nemi a sauyawa King Muhammad Jalal fuskarsa ta koma irinta Arɗo sak, a nan manyan likitocin suka ce min har safarar tunanin Arɗo za'a iya yi zuwa cikin ƙwaƙwalwar King Muhammad Jalal, sannu a hankali zai mance komai ya fara abubuwa irin na Arɗo, cikin sauri na amince aka sauya fuska akai masa safarar tunani, na sha wahala sosai, idan ya fara tunaninsa na baya yayta kiran Jalaluldeen My Queen, i don't understand anything da yake faɗa, idan kuma tunaninsa ya fara dawowa na Arɗo sai ya juye zuwa fulatanci yayta magana akan cewa duk shanunsa an kashe raguwar Hannun MUIDO ya rage, a haka na mai dashi Rugar sosai mutanan rugar suka ji daɗi daga nan ban ƙara waiwayar su ba, sai bayan wasu shekaru ina zuwa naga Rugar babu kowa a haka na samu labarin sun koma GUINEA da zama a can na samu labarin Birnin bera, lokacin da Salimerh take faɗa min cewa tana da tabbacin Jalaluldeen ba ɗan King Tunde Muhammad Jalal bane yasa na fara sauya shiri, akan tura Jalaluldeen Birnin bera domin ya haɗu da mayo su cinye sa, a wannan lokacin banyi tunanin cewa Jalaluldeen zai haɗu da Arɗo ba, sai gashi ya dawo tare da ƴar gidan Hadima Zubaida" Da wani irin sauri Julde da Hadima suka kalli juna Jon wuro kam mamaki yay kafin Malamin Alaafin yace. "Kina tunanin ban sa me nake ba ko? Bayan kin cilla Yarinyar ki cikin kogi ke kuma an harbeki, bayan duk sun tafi na dawo wajan duba yarinya ban same ta ba, har zan tafi sai naga kina motsi da sauri na ɗauke ki zuwa asibiti akai Maki aiki, kai tsaye na kaiki cikin Alaafin akan Sabuwar Hadima, cikin Sa'a kuma late King Tunde Muhammad Jalal ya mayar dake Amintacciyar Hadimar sa, nasu na janye tunaninki domin kina yimin aiki, sai na kasa saboda tsarin dake jikinki, sosai na fahimci akwai abinda kike ɓoyewa sai ban fahimci komai ba, dole na rabu dake, wannan Yarinyar kuma bayan naje Rugar Mahinjo naga Yarinyar hannun wata tsohuwa a nan wani Madibbo yake shida min cewa ƴar gidan MUIDO ce, ya tsince ta a ruwa dalilin daɗewar da tayi a ruwa kuma idanunta sun samu matsala, har wasiyyar da Mahaifin ta ya bayar ya nuna min, Ni kuma na samu Arɗo na faɗa masa akan duk yadda za'ai yaga bayan Madibbo Sannan ya ɗauke wasiyyar daga wajansa" Wani irin daɗi ne ya ziyarci zuciyar Hadima Zubaida tace "tun kallon farko da nayi wa Julde nasan tabbas ita ɗin ɗiyata ce, Allahamdulillah" kuka ne ya kwance wa Julde ta faɗa jikin Abu Maleek tana kuka. Queen Roomana ce tace "kamar yadda wasu suka sani wasu basu sani ba, nidai ban haifi Jalaluldeen ba, ban kuma haifi Khaleluddeen ba, Adams shine ɗana, wanda na haifa da ciki na, ina tare da Oumuu-Ayman tun ina budurwar inda na kasance kuma ƙwarƙwara ga King Muhammad Jalal, ranar da Akace ya rasu ranar ta same ni, nida Mai Babban ɗaki take faɗa min cewa zan zama madadinta na kuma Queen Roomana madadin ƙwarƙwara, shiru nayi domin bana jin zan iya wannan aikin,amma da tace akan rayuwar Jalaluldeen ne da sai na kasa yi mata mosu, a wannan lokacin daman Tunde ba'a ƙasar yake da zama ba shi da matarsa Queen Ayoola, hakan yasa tun a can aka haɗa plan dashi cewa idan yazo zan zama Queen Roomana amma dai a ɓoye ni ɗin zan zama ƙwarƙwararsa kamar yadda nake ƙwarƙwarar Muhammad Jalal, a zahiri kuma Oumuu-Ayman itace ƙwarƙwarar anyi haka ne kuma saboda fahimtar cewa akwai munafukai, aka sauya komai na Alaafi a wannan lokacin ma hadda Otun da Agba Akin aka shirya, amma dake suma butulu ne suka fara cin dudduniyar mu, duk da cewa babu wanda suka faɗawa, lokacin Jalaluldeen yana Ƙarami ni kuma ina tare da Adams ya ɗan fara wayo, saboda shima ɗan King Muhammad Jalal ne amma kasancewar ni ƙwarƙwarar ce yasa bashi da ikon gadar sarauta, lokacin da Late King Tunde Muhammad Jalal ya dawo Alaafi aka bashi sarauta ya fara bincike akan komai, lokacin yaransa biyu Shakiru Sharefddeen, bayan Queen Ayoola ta haife su sai suka samu Matsala ta fita ta auri wani a nan ta haifi Salimerh mutumin ya mutu sai aka mayar da Auran su da Tunde Muhammad Jalal, komai Oumuu-Ayman ke yiwa Jalaluldeen yayinda ni kuma aka sanya min idanu domin tunanin duk na kowa ni matar King Tunde Muhammad Jalal ce saboda ya faɗawa Queen Ayoola yana da mata a Nigeria da yara biyu, Adams da Jalaluldeen, ansha kawo min hari za'a kashe ni kowa yana zaton nice uwar Jamaluddin amma rashin sani duk yasa suke haka, asalin mahaifiyar Jalaluldeen itace Oumuu-Ayman, soyayya mai zafi ce tsakanin Oumuu-Ayman da Abu Maleek, wanda duk mai hankali idan ya duba yasan cewa ba iya shaƙuwa ce zallar so da ƙauna ne da jini dake yawo a cikin ko wannan su, kwanci tashi tafiya tayi nisa Oumuu-Ayman ta fahimci tana da ciki, ashe tun baya akwai cikin amma kwanciya yay, sai na rufe kace Oumuu-Ayman babu lafiya a bata hutu, dake kowa ba sonta yake ba, saboda tsananin girmamawar da King Tunde Muhammad Jalal yake mata, a haka ciki ya tsufa tana haihuwa aka bawa Hadima Zubaida rainon yaron mai suna Khaleluddeen, bayan suna shima aka zana masa Taswirar Alaafi, ban san wanda ya sace ni ba, saboda kullum fuska a rufe ake zuwar mu, dani da Oumuu-Ayman mu kaje aka cirewa Abu Maleek sha'awarsa ya zamana baya son ko wacce mace, dalilin dukan kuma da akai masa ya samu matsala wanda yanzu Allhamdulillah ya dawo dai-dai" Shiru kuwa yay yana tunani yayinda Salimerh kuma tace. "Uhm Ƙarasa aikin ka" gyara tsaiwa Malamin yay yace "babu abinda zan maka kawai Taswirar jikinka muke son ɗauka" wani irin mugun kallo Abu Maleek yaywa Malamin yace "idan kana da ƙarfi kazo ka ɗauka" Murmushi Salimerh tayi tace "haka kace?" Wani banzan kallo yay mata dan shi a tsarin shi baya sanya mata, musamman da yaji wai itace ta kashe mata Maaamahh ɗin sa, "Uhm shut him" Malamin ya faɗa yana bawa Arɗo bindiga cikin bada umarni, amsa Arɗo yay yana nuna Abu Maleek da bindiga kafin kuma da sauri ya ɗura bindigar akan Malamin yace "Muhammad Jalal my name not Arɗo, na dawo hankali na yau ɗin nan bayan komai daya dawo cikin bacci na, idan Taswirar kake so gata har biyu zaɓi wacce kake so, da sauri Julde ta zare rigar jikin Cucuu, cikin sauri Arɗo ya zare rigarsa nan take Zanan Taswirar ya bayyana a ƙirjin ko wannan su, da wani irin sauri Salimerh ta..... Allah Ubangiji ya nuna mana Monday lafiya😍🤝🏻 idan nai kuskure feel free bawai ka zagen ba dan Allah, ɗan Adam ajizi ne,a kullum muna yiwa Ubangiji laifi bare ɗan Adam😭 *SARAUTAR MARUBUTA* *_95-96_* Tai baya luuu zata faɗi Junaid yay saurin tare ta, da wani irin hargitsastsan kallo take bin kirjin ko Wannan su, a hankali kuma cikin ruɗu ta fara bin zanan Taswirar dake ƙirjin ko wannan su,sosai tai mamakin ganin zanan Taswirar yana da bambanci da wacce take jikin Arɗo da kuma wacce take jikin Abu Maleek, Murmushi Muhammad Jalal yay yana wani ɗan lumshe idanunsa kamar yadda Abu Maleek keyi Salimerh ya kalla yace. "Mamaki ko? Ban san ki ba, i have no idea akan who are you, amma ke har kin samu damar farautar abinda yake ba naki ba? Kin samu damar da zaki kwashe dukiyar da ko mahaifiyar ki bata da iko a kanta balle kuma ke? Uhm kamar nasan da haka, hanyar fitar da kaya ta ƙarƙashin ƙasa a Alaafi guda biyu ce, ko kin samu Taswirar jikine Abu Maleek akwai inda zaki ɓata a hanya, domin an cire zanan ƙofa biyu na ƙarƙashin ƙasa, kina tafiya hanyar zata bauɗe maki, Wow! The you know what? Zaki koma hanyar Zanan Taswirar jikina, ita kuma bakinsa yadda zata fitar dake waje ba, hakan yasa zaki ɓata ɓatt, ki ƙasa dawowa Alaafi kuma ki ƙasa fita wajan gari, hakan na nufin zaki ƙare rayuwarki ne a cikin ƙarƙashin ƙasa" Shiru yay yana sauke numfashi yana jin yadda kansa ke masa ciwo kafin a hankali ya dawo da dubansa ga Malamin Alaafin yace. "Ka sauya min fuska, kasa anyi min juyan tunanin Mutumin da bashi da imani ko ɗaya a ransa, ko iya haka na Barka Ubangiji zaimin sakayya dakai, na amince maka na yarda da kai na baka dukkan amanata amma kai watsi da hakan ka ruguza farin ciki na, bana ƙaunar fuskar daka sanya aka samin Kamilalliyar fuskata tafi wannan da take jikina, kamar yadda ka sani mu biyu mahaifin mu Jalal ya haifa, da Tunde da kuma ni Muhammad, nine babba amma ko da nayi aure ban samu haihuwa da wuri ba, sai ya zamana Tunde ya rigani haihuwa ya haifi Sharefddeen, Tunde ba yaji he's very stubborn wannan dalilin tun kafin yay aure yabar ƙasar, sai da yay auran muka samu labari, lokacin Mahaifin mu ya rasu, Ni kuma naci gaba za riƙe kujerar sarautar Kanzaf, bisa taimakon Otun da Agba Akin, da Mai Babban ɗaki, sai kuma Ƙwarƙwara ta Roomana" shiru yay yana jin wani hawaye na kawowa fuskarsa cikin dauriya ya kalli Salimerh yace. "You killed my wife, me tayi maki? Akan kawai biyan buƙatar ki? She's so nice, friendly Educated ina da tabbacin komai kika ce kina so zata baki, kin kashe min matata ba tare da laifin komai ba, ƙilan abinda take gudu kenan shi ne yasa ta maida kanta matsayin ƙwarƙwara, akwai ƙyakkyawar fahimta tsakanin matata da brother na, akwai wasan ƙanin miji yana girmama ta sosai, shiyasa take kula da shi amma kalli yadda kika kasheta,ta hanya mai muni you killed my wife Salimerh" ya faɗa yana zubewa a wajan tare da fashewa da kuka, jikin Abu Maleek ne ya ɗauki rawa ko ina na jikinsa tsuma yake, duk da cewa ya samu lafiyar ƙwaƙwalwarsa amma zafin zuciya ya riga daya samu gurbi a cikin zuciyarsa.. Zame hannunsa yay daga cikin na Julde a hankali yake tafiya zuwa inda Daƙile take wacce ta kasa koda mutsi, yana zuwa ya sanya hannunsa tare da ɗauke ta da wani ba hagon bari, ƙarfin marin yasa tai baya da sauri zata faɗi Junaid ya sake riƙe ta. Jiki na rawa Abu Maleek ya ƙara ɗaga hannunsa tare da sauke mata wani marin jiki na rawa kuma ya riƙe wuyanta tare da shaƙe ta, wani irin nishi ta fara Idanunta ya shiga fitowa. Ganin hakan yasa Junaid faɗin "Abu Maleek ka sake ta please na roƙe ka, nasan tayi abinda ya cancanci kisa, amma kayi min alfarma saboda cikin dake jikinta" da sauri Queen Roomana ta kallesa jin Abinda yace a hankali kuma tace.. "Wanne ciki kuma? Cikin daya daɗe da bin rariya lokacin data faɗi tun baya, ka kuma manta lokacin da tayi jinya ko ita tace maka tana da ciki" Baki ya saki cikin rashin fahimta yace "kamar yaya? Bayan ina da tabbacin akwai ciki a jikinta" Murmushi Queen Roomana tayi kafin tace "to gata nan ai, Jalaluldeen sake ta sai tayi masa bayani" Abu Maleek baya gane zan can, idanuna kawai ƙyakkyawar fuskar Oumuu-Ayman suke hasko masa da wani irin ƙarfi yace. "Kin cuce ni, you blackmailed me, kin kashe min uwa mahaifiya, sai yanzu na fahimci soyayyar da Maaamahh take min ba iya ta mai raino na bace, Zallar soyayyya ce ta uwa da ɗan ta, sai yanzu na fahimci abinda kalamanta suke nufi na S...J..K tana nufin na kula da macuciya kuma ma yaudariya Salimerh, tana nufin na kula da haƙƙin daya rataya akai na, na zama gata,da farin cikin Matata Julde, tana nufin bayan ni akwai wani tarbiyyar sa na hannun Allah tana hannu na, na kula da maraicin Khaleluddeen, kina tunanin kin rusa farin ciki daman ai ban buɗe ido akan cewa ita ce mahaifiyata ba, look! Kalli can waccan itace mahaifiyar Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal itace uwa ga Abu Maleek, na tsane ki ban sonki Maƙiyi na bayyana kansa ke kuma sai kika zo min a mace, suffar mutanan ƙwarai ki nuna soyayya a gareni ashe ba haka bane,kin ƙara sanya min tsoran mata, matata itace ƙawata, itace Abokina, itace farin ciki na itace sirrina" Ya faɗa kuka na kwance masa mutuwar Oumuu-Ayman ta dawo masa sabuwa. A hankali Muhammad Jalal yake kuka zuciyar nayi masa zafi, yana jin zazzafar Kunyar sirikar tasa, Yaywa Julde abubuwa da yawa ya musguna mata, ya batta da yunwa. A hankali Mai Babban ɗaki ta miƙe tsaye ta nufi wajan Arɗo kuma Muhammad Jalal tana zuwa ya ring mahaifiyarsa yana faɗin. "Mama" rungomesa Mai Babban ɗaki tayi tana bubbuga bayansa. A hankali Queen Roomana ta kalli Julde wacce take tsaye Idanunta har yanzu zubar da hawaye yake, cikin dauriya tace "to kika bari dai mijinki yay kisa kema zaki rasa shi" da sauri ta girgiza kanta hawaye na ƙara zubu mata, da sauri tai wajansa, lokacin Salimerh ta fara ficewa daga hayyacinta cikin sanyin murya tace.. "Let her go" Cak ya tsaya yana maida numfashi yana sakinta kuma ta faɗi a wajan tana mai da numfashi, cikin sauri ya juya ya rungome Julde yana mai ƙara sakin wani kukan.. Shiru tayi domin a lokacin ta fisa dauriya cikin lallashi ta dinga shafa kansa ba tare da tace komai ba.. Junaid ne ya kalli Salimerh yace "kin barni cikin duhu ina cikin dake cikin ki?" Idanunta ta rufe hawaye na zubu mata tace. "Lokacin da naje duba akwatin dana ɓoye a cikin swwiming pool ɗin Abu Maleek na tarar babu, cikin gigita na dawo side ɗina lokacin baka nan, tashin hankalin da yay min yawa ne yasa nan take jini ya fara zuba a jikina, nasha wahala sosai ina wannan halin ne kuma Hadima Akin ta shigo ita ta saman a lokacin cikin dake jikina tuni yabi jini tunda ba ƙwari yay ba, hakan yasa na buƙaci ta ɓoye suma ban su sukaji ba, dalilin ciwon da nayi har asibiti ne yasa likita ya faɗa masu ɓari nai, nasan Queen Roomana ba zata taɓa cewa komai ba shi yasa ban damu da ita ba, damuwa tai min yawa sosai, hakan yasa na shirya wata akwatin da niyyar idan Abu Maleek ya biyo mu zan masa dole akan ya bani dukkan wasu kadarori daya samu da kuma abubuwan company ɗin sa, da gifts na Daimond, a zurfa daya samu, idan yaban ni kuma zan sake sa, tunda bani da kayan da zan fitar daga cikin Alaafi, banyi tunanin abin zai juye har haka ba,dan Allah ɗan uwana kayi min rai kaimin afuwa ka haife min sharri sheɗan ne" wani mari Julde ta sauke mata tace.. "Sharrin sheɗaniyya dai, bari kiji tun lokacin dana sanya idanuna akanki nasan cewa baki da gaskiya, koda gubar da kika zuba aka kawowa Mijina ita wallahi noting will happen to him saboda ina iya ganewa ina kuma fahimta, bashi da ikon ya yafe maki,domin rai kika kashe kin kashe mana farin cikin mu idan Kinje Court zaki bayani za kuma ki girbe abinda kika shuka stupid" Tunda ta fara magana Abu Maleek yake kallon ta,yana jin kalar daɗi na ratsa masa dukkan zuciyarsa ga wata nutsuwa ta musamman na sakko masa. Kuka Queen Ayoola ta saki tace. "Ban taɓa nufar kowa da sharri ba, sai Adams dana faɗa masa cewa Jalaluldeen ne ya ɗauke Roomana na faɗa ne kuma nima kawai saboda isan inda take amma wallahi babu abinda naiwa kuwa, na haifi yara ban haifi halinsu ba, dukkan abinda akai Maku kune kuka jawa kanku,gwamma Sharefddeen yana da hujjar yi amma ke mene taki hujjar keda mike AGOLA, wacce baki da mara ba sa TSINTACCIYA a gidan" Shiru ne ya biyo baya Junaid kam kasa cewa komai yay, yana son matarsa sosai, amma yasan dole hukuncin kisa ya hau kan ta. Bola ce ta gyara zama tace. "Munji komai amma wanene ya daki Abu Maleek a wannan ranar? Kai kuma Jon wuro mene ya faru a rungar ku bayan barin Zubaida?" Shakiru ne ya sunkuyar da kansa ƙasa cike da Kunya yace. "Nine, domin a wannan ranar gaba ɗaya mu ukun muka fito ana tsaka da ruwan sama, Abu Maleek ya fito daga sashin Queen Roomana zuwa sashin Oumuu-Ayman, ni kuma tsananin kishi ne ya sanya na aikata hakan, musamman daya zamana Abu Maleek ya fini kyau ko nace ya fimu komai na rayuwa, a wannan lokacin kishin sane ya cika min zuciya, koda na aikata kuma nai ladama itana astagafirullah a rai na" Jinjina kai kowa yay kafin Jon wuro yace. "Bayan komai ya lafa na kisan da akai, wanda sukai saura daga cikin fulanin suka fara firfitowa daga wajan ɓoyewer da sukai, a haka kowa ya haɗu akaita kukan rashin, Muido kam a wannan lokacin daman bai ko motsa ba, haka kuma muka rasa Shatuu (Zubaida) muna zaune da raguwar Naggen da suka rage wanda gaba ɗaya mallakin Muido ne, kamar yadda Modibbo ya shaida min, a wannan ranar ne kuma Modibbo ya fita zuwa samu ruwa. Acikin ruwan ya samu jaririyar ko cibi ba'a yanke mata ba, cikin sauri ya kawota wajan Yakumbo, washegari kuma shirya muka kwashe dukkan kayan mu da bukkokin mu muka kama hanyar barin rugar, muna rafe muna yadda zago muna kuma kula da Hawwa'u Julde, a haka muka ɗauki shekaru masu yawa har Julde tai wayo kafin mu ƙarasu wannan garin muka samu waje gurin nan ya zamana RUGAR MAHINJO, banyi mamakin yadda Arɗo yake baya Julde wahala ba domin bashi da imani ko ɗaya yana son kuɗi musamman daya fahimci duk Naggen da sukai saura nata ne, to Allah sarki ashe shima bayin kansa bane bai san abinda yake aikatawa ba" shiru ne ya biyo baya kowa abinda yake tunani a ransa daban, yayinda kuma rashin Oumuu-Ayman ya dawo sabo a zuciyar ko wannan su. Lura da halin da Abu Maleek yake ciki ne yasa Julde kama hannunsa a hankali yabi bayanta, Queen Roomana, Adams, Mai Babban ɗaki, Bola, Shakiru, Junaid da sauran su ga a ɗaya miƙewa sukai domin lokacin sallar zhur yayi. Bayan sun idar da sallar da Muhammad Jalal ya jasu ne suka shiga cikin bukka, Zallar madara aka tasu masu sai hucin zafin take tana ɗumama musu. A hankali suke tafiya cike da nutsuwa kana kallon su kaga cikakkun masoya masu masifar son junansu. A baƙin wata gaɓar ruwa suka tsaya a hankali Julde ta matsa kusa dashi ta bayansa, dukkan hannunta ta ɗura saman ququnsa tare da kwantar da kanta a bayansa, a hankali take shafa ƙirjinsa tare da murza ƙwantaccen gashin ƙirjinsa, cikin ƙasa da Murya tace. "_Love is something beautiful, and a feeling that one will like to carch. Love is the feeling that makes you feel alive_, Ina sonka Ballowo, zuciyata tana maka sahihin so da ƙaunar da ita kanta bata san adadinsa ba, kowa iyaye suna zame masa gurbin farin ciki kuma Garkuwa ga rayuwa duk yaransu, amma ka zame dukkan abinda wata mace take buƙatar samu a rayuwa, So a baki ba shine ba, a daraja kalmar da kuma wanda ake so Shine cikar SO shine aka bawa so dukkan haƙƙinsa, I love you so much Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal ina fatan zuciyarka zata suni kwatankwacin yadda nake _SONKA_" Wasu hawaye ne suka sakko mata a hankali hawayen kuma ke sauka bayan, lumshe idanunsa yay yana jin zuciyarsa na wani irin fitinannan harbawa. A hankali ya sauke Ajjiyar zuciya tare da sanya hannunsa ya jawo ta zuwa gabansa, kyawawan idanunsa masu ɗauke da so da ƙaunar ta haɗi da masifaffiyyar sha'awar ta, kasa ce mata komai yay sai zamewa da yayi ya zauna a gaɓar kogin yare da zura ƙafafuwansa a ciki yana Kaɗawa. Idanunsa ya ɗaga a hankali ya kalleta a taushashe yace "have a set" ya faɗa yana kama hannunta zama tayi kusa dashi tare da ɗura kanta a saman kafaɗarsa cikin sauke ajjiyar ya kama hannunta yana murzawa tsakiyar tafin hannun nata yace. "Kalli yadda kifi suke wasa a ruwan, kalli how happy da suke ciki uhm" Shiru yay tare da zameta ya ɗura ta akan cinyarsa yana shafa gashinta daya hargitse kafin a taushashe cikin wata kasalalliyyar murya mafi kaushi yace. "Farin cikin kifayen nan bazai taɓa tabbata ba sai suna cikin wannan ruwan, a duk sanda ɗaya daga cikin su yabar ruwan to tabbas adadin kwanakin rayuwarsa ne ya ƙare" shiru yay a hankali kuma ya tura hannunsu cikin rigarta cikin nutsuwa yake shafa lafaffan cikinta wanda yake a manne da mara, lubb tayi jikinsa tana jin wani irin daɗi da nutsuwa na ratsa mata zuciya. Cibiyarta ya murza da sauri ta lumshe idanunta tana ƙara narke masa kafin taja wani sauti mai ɗauke da buƙatuwar mijin nata, shiru tayi irin shirun nan na bani da mafita sai abinda akace. "Uhmm Ɓallo...." Saurin kifa fuskarta tayi a tsakiyar cikinsa lokacin da ya kifa hannunsa a saman brest ɗinta, wata Sassanyar iska ya sauke kafin yace. "You're my life Naaa... nahhhh, ni kece cikon rayuwarta I hope you understand that I will ove you untill the end, because .you are notjust my girl. But you are also my best friend, akanki nasan cewa nima cikakken namiji ne mai zuciyar soyayya, Abu Maleek da zuciyarsa duk naki i love You too" Kallonsa tayi hankalin gira ya ɗaka mata yace. "YES! I know you love me, And i love You more and More Jidderhh, if Anything happens to you wallahi I'll die mutuwa zanyi" wani kalar Murmushi tayi taji duk yunwar da take ji ya kau,a hankali ta gyara zaman ta a cinyarsa fuskarta dai-dai saman nashi tana kallonsa, a hankali yake jifanta da wani irin kallo na so da ƙauna yana yawo da narkakkun idanunsa akan fuskarsa. Hannunta ta sanya tana shafa sajan fuskarsa a hankali ta ɗura yatsunta akan laɓɓansa tana shafawa tace. "I love You Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal" a hankali shima ya ɗura hannunsa a saman fuskarta yace. "I love You Hawwa'u Julde Muido" lumshe idanunta tayi kana ta buɗe tana ƙara shafa masa laɓɓansa tace. "Ina son ka My heart will forever beat for you My King" Narke mata fuska yay murya a raunace yace. "My heart,my soul, my everything will forever beat for only you Naa.. nahhhh Hawwa'u" Kasa daurewa tayi sharr sharrr hawaye suka shiga bin fuskarta cikin Muryar kuka tace. "My feeling love you, and my. heart just far you. I will love you forever. I miss you ‘mydear" Murmushi yay tare da miƙewa tsaye bayan ya zareta a jikinsa, a hankali a sanya hannunsa a cikin aljihun wandonsa wata ƙarar box mai tsananin kyau ya ɗauko. Zubewa yay a gabanta tare da buɗe box ɗin ya zaro haɗaɗɗan ring ɗin da yake ciki sai sheƙi yake. Hannunsu ya miƙa ya kama nata yana durƙosa gabanta akan gwiwoyinsa yace. "You'll be with me forever and ever Naa... nahhhh?" Da sauri ta ɗaga masa kanta tana toshe bakinta saboda kukan da tazo mata, hannunta ya kama kamar a India ya sanya mata ring ɗin idanunsa na zubar da hawaye yace. "Jalaluldeen Loves you Queen Hawwa'u Julde Muido, I promise to love you, And love you,And too love you regardless of anything and everything Queen Hawwa'u Julde Muido, Jalaluldeen LOVE'S YOU" Kukan ne ya kwace mata kawai ta faɗa jikinsa ta ƙanƙamesa tana sakin wani irin gigitaccen kuka bayanta kawai ya shiga shafawa. Kafin gently ya zareta daga jikinsa tare da tallafo fuskarta, slowly ya manna tashi fuskar akan nata yana sauke mata fitinan huci daga bakinsa, red tongue ɗinsa ya fidda tare da manna a saman zara-zaran eyes lashes ɗinta cikin nutsuwa ya shiga shanye hawayenta ta tass yana jin yadda take sauke ajjiyar zuciya, bakinsa ya manna a goshinta ya sauke mata wani sassanyan kiss a wajan, kafin ya zare jikinsa yace. "Look! I got you something" idanunta ta buɗe wani ƙaton kifi ta gani a hannunsa yana motsi, da sauri ya maƙale sa tace. "Cucuu tsolo ina" Murmushi Yay mata yana lakace mata hanci yace. "Eyee! Za kizo kice za kici ne kin manta last time ko lokaci kina ƴar ƙwailar ki" Murmushi tayi masa tana ganin har kifin ya mutu ya haɗa hutu ya gasawa, idanu kawai ta bisa dashi hakan ya tuna mata da farkon haɗuwar su, kallonta yay yace "Ohyyyah come here" wajansa ta ƙarasa yawon ta har tsiyaya yake tana zuwa ya tura mata yace "Eat" kwaɓe fuska tayi tace "kai fa" yana kaɗa mata harshansa yace "You first then me" bata tsaya jiransa ba hannu baka hannu ƙwarya ta fara ci. Da idanu kawai yake binta yana mamakin yadda ta kecin kifin wanda ko magi babu cikinsa, tana ci kamar wai zai kwace mata sai da ta kaji dan kanta ta cire hannunta tana kallonsa, ganin yadda ya kafeta da narkakkun idanunsa yana sakin wani irin fitinannan Murmushi yasa ta tura baki gaba, shafa sumar kansa yay zuwa sajansa cikin wata kasalalliyyar murya yace. "Uhm sannu da aiki sannu cinye du" dariya tayi tace "Allah yunwa na keji fa Ɓallowaaaaa" hararar wasa yay mata kafin ya taɓe bakinsa yace. " I knw your problem yarinya ba yin kanki bane" idanunta ta juya masa tare da matsawa kusa dashi ta kwanta saman cinyarsa tace "to laifin waye Mijina?" Hannunsa me kyau ɗin yasa yaja hancinta yace "Nawa mana, na yi maki ciki ai shike saki kuka zama sarkin ci kamar garan" lumshe idanunta tayi sosai tana fatan Allah ya sanya haka ne. Ƙuri tayi masa da idanu tana kallon Zallar kyansa da tarin haibarsa uwa uba nutsuwarsa da kamewa, gira ya ɗaga mata yace "ya dai My Queen?" Murmushi tayi kafin a hankali ta manna masa bakinta a kumatunsa ta bashi light kiss tare da faɗin. "Kana da kyau Mijina" bai kulata ba domin yasan neman magana take, a hankali yaci gaba da cin kifin yana ɗan lumshe idanunsa, ganin yay mata banza yasa tai ƙwafa a hankali ta ɗaga hannunta tare da sauke shi a saman mararsa ta ɗan ɗaga rigar jikinsa. A hankali ta shiga murza hannunta a saman mararsa tana ɗan ɗaga bakin wandonsa, idanunsa ya lumshe yana jin yadda tsigar jikinsa ke wani irin tashi tana zubewa, a hankali kuma yake jin hannunta duk cikin wandonsa, wata kasalalliyyar ajjiyar zuciya ya sauke yana wani irin fidda numfashi tare da matseta sosai a jikinsa a hankali kuma jikinsa ya shiga wani irin rawa dalilin saukar hannunta da yaji ta cafke masa Jalal ɗinsa tana wani irin murza ta, kifin dake bakinsa ya fitar da sauri yana mai fisge hannunta daga cikin wandon. Da sauri ya rungume ta yana lumshe idanunsa jikinsa na wani irin rawa ya tura kansa a tsakiyar kanta yana fidda numfashin wahala.. A hankali kuma ya fara jin nutsuwarsa na dai-dai cikin irin daƙushewar Murya yace. "Baki da tausayi My Queen" ƙara shigewa jikinsa tayi tana dariya kafin tace "to me nai maka?" Bakinsa ya taune yana miƙewa tsaye da ita zuwa gefen ruwan yace "haka za kice? Kawai ki nemi zautar dani ki sani ihun da banyi niyya ba, haka kurum ba zan barki ki cuce ni ba yarinya dan nasan bazan iya komai dake a nan ba da kin gane kuranki ai" dariya tayi masa sosai yana kallonta yana jin daɗi a haka suka wanke hannunsu kafin su dawo cikin Rugar. Lokacin da suka dawo su Muhammad Jalal Arɗo sun idar da Sallah dan haka kawai sai Abu Maleek yay alwala shima yay Sallah tare da matarsa,a cikin bukkar suka zauna wanda tuni bacci ya ɗauke Julde a saman cinyar Abu Maleek.. A hankali Queen Roomana ta shigo cikin bukkar hannunta ɗauke da ƙwayar nono wacce aka tatso zama tayi tana faɗin. "To Zaki yanzu ka zama mara kunya ko?" Kwaɓe fuska yay tare da faɗin "Mami" harararsa tayi tace "Mami me? Ka wani ɗauke matarka zuwa wani wajan ko Kunyar mahaifinka ba kayi tunda mu ka raina mu" langwaɓar da kansa gefe yay yace "Ayyah! Mami ba haka bane, tace wai yunwa ta keji fa" shiru tai masa gudun kada yace wani abun kuma. Gyara zama tayi tace "zaka kwana tare da mahaifinka, Julde zata kwana wajan mahaifiyar ta, da safe jirgin mu zai tashi hadda shi Jon wuro zai zama Arɗon rugar Mahinjo, Lamiɗo zaici gaba da kula da Naggen matarka domin zamu koma har Zubaida ne" jinjina kansa kawai yay tayaya zai iya bacci babu matarsa bayin tsayin kwanakin da suka shafe basu tare da juna? To Tayaya zai iya bacci wajan Arɗo ma? Kallonsa Queen Roomana tayi tace "ta she ta" idanunsa ya ɗaga ya kalli Mami kamar zai kuka haka ya fara ɗan buga kumatun Julde, hankali ta buɗe idanunta kafin tai wani abu yay sauri cewa "Mami na magana" gudun kada taja masu abin kunya, da sauri ta tashi daga jikinsa wata kunya ta kamata sosai miƙewa Queen Roomana tayi hakan yasa Julde ta bita, suna fita Muhammad Jalal Arɗo ya shigo da wani irin sauri Abu Maleek ya miƙe zai fita saboda wata kunyar mahaifin nasa ne ya kamashi, Murmushi Muhammad Jalal yay kafin a hankali yace "Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal wait" cak Abu Maleek ya tsaya a hankali kuma Muhammad Jalal (Baffa) ya jawo Abu Maleek jikinsa ajjiyar zuciya duk suka sauke kafin cikin shassheƙar kuka yace "Am sorry Baffa, Am sorry" bayansa ya shafa yace "ya isa, tun lokacin dana fara ganinka jikina yay sanyi na kejin kamar dai na sanka, har cemin akai na kashe ka amma naki, Haka kawai naji zuciyata ta aminta na baka Julde matsayin mata wannan dalilin yasa ka shiga cikin gasar har kayi nasara, Ina tsananin jin kunyar matarka Jalaluldeen na mata abu da yawa" girgiza kai Abu Maleek yay kafin yace "No! Baffa komai kayi baka da masaniya san yaka akai, ina da tabbacin kuma Queen zata yafe maka" Murmushi Baffa yay yace "I hope so..." Sun jima a haka kafin su kwanta Abu Maleek na jikin Baffansa, Julde ba sun jima tare da Hadima Zubaida. Washegari bayan sunyi sallah ko ruwa basu sha ba, suka fara shiri a nan ake shaidawa Muhammad Jalal Barkido yaje yiwa Julde fyaɗe sai faɗa cikin ruwa har yanzu ba'a same sa ba, sosai Baffan yaji babu daɗi mutanan Rugar Mahinjo suka dinga kukan tafiyar Arɗo Jon wuro kuma ya tsaya akan komai, Baffa da Abu Maleek tare da Adams da Junaid da Sharefddeen da Shakiru sai Otun da Agba Akin jirgi ɗaya suka shiga, lumshe idanunsa Abu Maleek yay da sauri kuma ya ɗaga jin ana magana da ƙarfi da ƙasan jirgin, cikin sauri ya fito Queen Roomana ce tsaye yana zuwa tace "Abu Maleek matarka mun neme ta mun rasa" da wani irin ƙarfi yace... *SARAUTAR MARUBUTA* *_97-98_* "what! like how?" Ya faɗa yana dafe kansa a hankali yake furzar da iska daga cikin bakinsa nan da nan farin cikin da yake ciki ya kau, damuwa ya maye gurbin farin cikin dake bisa kan kamilalliyar fuskarsa. Adams dake tsaye a saman strains ɗin benen ya sakko a yana faɗin "Mami yaya akai tabar ku?" Girgiza kai Mami tayi tace "i have no idea Adams please kuje a duba ta" sauke numfashi kawai Abu Maleek yay yama rasa mene zai ce ganin hakan yasa Adams faɗin "bari na duba can ka bi ta waccar hanyar let's go" ya faɗa yana bin hanyar daya nuna, cikin damuwa da tashin hankali yabi hanyar da Adams yace masa, a hankali kuma yake hango kamar mutum tsaye a gaɓar kogin, wanda yake ganuwa daga can nesa, saurin da yake ya ƙara zuciyarsa na wani harbawa masa da sauri tunani fal a ransa yama rasa wanne zai ɗauka.. Cak! Ya tsaya yana sauke wata ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya sakamakon ganinta da yayi tsaye a bakin Kogin ta harɗe hannayenta a ƙirji ta ƙurawa ruwan idanu kamar dai me neman wani Abu.. Walking slowly ya Ƙarasa inda take a tsaye a hankali ya tsaya a bayanta tare da buɗe dukkan hannayensa ya manna ququnta cikin nutsuwa ya manna kansa a wuyanta dai-dai kunnanta cikin wata kasalalliyyar kamilalliyar Muryarsa yace. "Me Queen Hawwa'u Julde take a gaɓar kogin Mahinjo?" Ya faɗa yana hura mata isakar cikin bakinsa a kunnanta yana ɗan zare tattausan tongue ɗinsa tare da manna bakinsa a saman fatar wuyanta. Murmushi tayi mai ƙayatarwa duk da baya ganinta amma yana iya gane cewa Murmushi tayi saboda lomawar dimples ɗinta masu kyau. A hankali ta sanya hannunta ta share hawayen dake zuba a fuskarta cikin nutsuwa ta juya tare fuskarsa sosai tana jifasan da wani irin lallausan murmushi mai sanya shi nutsuwa ta jin yafi ko wanne Namiji Sa'a a rayuwa. Tabbatuwar jin daɗin sa da kwanciyar hankalin sa ya tattare zuwa wajanta, her happiness is his happiness, kallonta yay da narkakkun idanunsa yana mamakin abinda ya sanya ta kuka at this time, lumshe idanunsa yay yana jin saukar hawayenta tamkar saukar dalma ne a cikin zuciyarsa. Wani irin kalar damuwa da kuma ƙunci ne ya shiga ratsa dukkan kofofin Zuciyarsa, zubar hawayenta means everything and anything to him, ganin yadda yake kallonta yana kasa Magana sai ajjiyar zuciya da yake saukewa ne yasa a hankali tace. "Wannan wajan da kuma wannan ruwan ya gamai min komai a rayuwa, Ubangiji shine yay sanadin haɗuwa ta dakai, amma kaga nan wajan uhm?" Tai shiru tana ƙara share hawayenta shi dai Shiru yay yana sauraran abinda take faɗa ya riga daya gama gane me take son faɗa amma kuma waƙa abakin mai ita akace yafi daɗi. Idanunta ta cilla cikin nasa kamar yadda yake bin bakinta da kallo haka take bin idanunsa da kallo, still wani cute smile tayi kafin a taushashe tace. "Wannan wajan ya gamai min komai a rayuwa, ya haɗani da abokin rayuwa na har abada wanda ya zama bango a gareni, kamar yadda wasu ke tunanin aure shi ne *ƘADDARAR MACE* to ni na ƙaryata hakan saboda aure ya zame mana *SIRRIN MU* amma idan nayi duba da rayuwar da *LAMRAT* tayi zan iya gasgata hakan domin aure na dana *MOON* shi ake kira aure, wasu na cewa *UNCLE NE* farin cikin Jalilerh, amma ni *ABU MALEEK* ya maye min gurbin komai na rayuwa, a da ina masa kallon Professional footballer amma yanzu ya zama *THE NEW EMIR* wanda zai kula da Haƙƙokin dubban mutane, wallahi Cucuu *IZZAR SO* da kake nunawa akai na, yana matuƙar faranta min rai, da sanya ruhina a salama, a da Adams ya dake da cewa *SAI NA AURETA* nasan cewa kuskure yay sosai, domin bai san yadda kake a Zuciyata ba, ina maka sahihin so da kuma ƙaunar da bakina bazai taɓa iya faɗa ba, a da na ɗauka aure na dakai tamkar *AURAN FANSA* ne, amma yanzu zuciya da kuma gangar jiki sun tabbatar da irin son da kake min, _My feeling love you, and my. heart just far you. I will love you forever. I miss you ‘mydear_ da naga baka kulani sai tsoro ya kama zuciyata hakan ya tuna min da labarin *KWAILA CE* sai kuma nai tunani ai so gamon jine ne koda ace na kasance kamar *JIDDA* babu shakka zaka kula da al'amari idan har kana so da gaske" Murmushi tayi tana ƙara matsawa kusa dashi tare da kama hannunsa tace "My King al'amarin naka ne tamkar *JUYAYI* idan kana shamin ƙamshi sai naga kamar *RAINO NE SILA* Komai dake faruwa a tsakanin mu, a *RANAR AURENA* dakai nasa babu so ko ɗaya a zuciyarka amma a yanzu zan iyayi shela a duniya na tabbarwa da jama'a soyayyar da Mijina King Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal ya kewa Queen Hawwa'u Julde Muido, I love you so much Ɓallowa, _You're my only Father and Only mother, you took care of me before anyone else's, And i promise to love you har ƙarshe numfashi na, to stand by you, nai maka biyayya da dukkan iyawata, support you And care for you through thick and thin King Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal_" Kasa magana yay jikinsa yay wani mugun sanyi kalamanta sunyi matuƙar tasiri a zuciyarsa, jawota yay jikinsa ya rungome ta sosai yana sauke numfashi, a hankali ta shige jikinsa tana sakin murmushi mai ƙayatarwa cikin kunnanta yace. "Zan zauna dake a ko wanne yanayi, a kuma ko wanne lokaci ke ɗin kin zama jinin Abu Maleek, koda ace ke ɗin *TSINTACCIYA* Tabbas zan soki fiye da komai a wannan duniyar na riritaki kamar ƙwai, Abu Maleek na kine ke ɗaya da yaranki" zare Jikinta tayi daga nashi a hankali ta sanya tafukan hannunta a saman fuskarsa tana ɗan jawo face ɗinsa zuwa nata fuskar ganin hakan yasa ya ƙara ranƙwafawa, yana manne hannunsa a duka saman faffaɗan waist ɗin ta, cikin nutsuwa ta manna bakinta akan nashi, she just fells her husband Abu Maleek, deserves this as a token na appreciation of kalaman da yay mata, a hankali ta zare harshen ta tare da turawa cikin nasa, a hankali kuma ta shigar da lip's ɗinsa cikin bakinta ta fara bashi wani special kiss, wani irin sensual kissing daya sanya Abu Maleek ya shiga fidda numfashi da sauri yana ƙara manne hips ɗinta da nashi yana lumshe idanunsa yana jin tamkar Numfashinsa zai tsaya. Kiss tai masa for about 2mins that he can call the best kiss of his life, sannan ta cire bakinta daga nasa tana wani irin Murmushi mai ɗauke da small sound, idanunsa wanda sukai jaa ya buɗe da wani irin sauri ta tura fuskarta tsakiyar ƙirjinsa saboda wata kunya daya kamata, Murmushi kawai yay irin Murmushin nan nasa mai tafiya da Zuciyarta yace. "You just kissed i should be the one to be shy, amma you are the one da kikaji kunya" dariya tayi tana ɗan dukan ƙirjinsa tare da faɗin "Stoppp" da sauri yace "Okey" ya faɗa yana ƙoƙarin ɗaga rigar Fulanin dake jikinta wanda sukai mata kyau sosai. Gyaran murya akai daga bayansu da sauri suka juya a tare Adams ne tsaye yana Murmushi kafin yace.. "To *LAYLERH AND MAJNOON* ɗan taɓe baki Abu Maleek yay a karo na farko yace da yayan nasa "mun wuce nan sai dai *ROMOE DA JUILET*" dariya Julde tayi kafin tace "ba kuma za'a haɗa mu da *TAITAINIK* ba tunda mu muna tare da juna" watsa hannu yay kafin yace "whatever love birds we're waiting ko mu barku a nan ne?" Zare ido Abu Maleek yay yana riƙe da hannun Julde yace "bisa wanne dalili?" Dariya shima Adams yay yace "saboda daman ai a nan kuka san juna, bayan bulala talatin da kasha" da wani irin sauri Abu Maleek ya ƙara riƙe Julde kamar wani zai ƙwace ta, suna tafiya yace "Absolutely right" a haka suka ƙarasa wajan jirgin time to time sai su kalli juna suna Murmushi, yana zuwa ya nufi wajan jirginsu da ita da sauri Mami tace. "To rasai let go of her" yana kwaɓe fuska yace "Mamiii" hararsa tayi tace "Ohhhu maka kuma yaro" tana faɗin hakan ta nufi cikin jirgi Julde na gaba tana binta a baya, shima shiga yay ya zauna tare da kallon ƙofar dake kusa dashi yayinda itama Julde take kallon ƴar ƙofar, a haka suka ɗaura belet jirgi ya fara juyawa a hankali, nasu Abu Maleek ne ya fara tashi idanunsa akan Rugar Mahinjo, kafin kuma jirginsu Julde ya tashi. A can ɓangaren Alaafin gyara ake na musamman, yayinda dukkan Barori Hadimai Fadawa, suka shirya ga Sarkin busa yana tsaye, kuwa ka kallesa kasan cewa yana cikin tsantsar farin ciki, domin tuni labarin zuwan Muhammad Jalal yazo masu, wanda suka sanshi sai murna suke da dawowar sa, hatta jama'ar Kanzaf sai da suka shigo. A hankali manyan motocin masu ɗauke da tambarin masarautar Kanzaf suka shiga Kunno Kai, motar farko tasu Queen Ayoola ce da Salimerh sai Bola, mota biyu kuma ta Queen Roomana da Hadima Zubaida sai Julde, mota da uku kuma Shakiru ne da Sharefddeen wanda yake numfashi da ƙyar domin ya wahala, sai kuma Junaid, mota ta huɗu kuma Otun da Agba Akin sai Malamin Alaafin, mota ta biyar ɗin na shigowa aka fara buga tamboran Alaafi tare da busa wata haɗaɗɗiyar sarewa me sawa dukkan wani jinin sarauta yaji izzar sa ya motsa, a hankali motar su Adams da Jalaluldeen tare da Muhammad Jalal yake shigowa. Wani irin lumshe idanunsu sukai a tare duk su ukun suna jin wani sanyi na ratsa su, musamman Abu Maleek da Muhammad Jalal, wata ƙyakkyawar nutsuwa ce ta shiga bin dukkan gaɓoɓin jikinsu, wata izza, da kamewa, haɗi da Shauƙin sarautar ne ya samu gurbi a zuciyar Abu Maleek. A hankali motar taci gaba dabin bayan sauran motocin yayinda kuma sarewa taji gaba da kare ko'ina na gidan. Suna yin parking Iyalode ta fito da sauri tana zabga kirari hannunta riƙe dana su Khaleluddeen da Maleek, da gudu Maleek ya nufi wajan Abu Maleek, gaba ɗaya tsayawa sukai suna kallon yaron wanda ya zama matashi sosai, yana zuwa ya faɗa jikin Abu Maleek yana faɗin. "Bàami! Bàami!! Oyoyo" wani irin tausayin yaron ya kamasa, har yanzu yana mamakin yadda kamarsa ta ɓaci dana Maleek, su uku kenan suke kama ɗaya kama mai matuƙar ban mamaki da ta'ajjuji, da Jalaluldeen, da Maleek, da Khaleluddeen wata muguwar kama suke da juna sosai. Ware masa hannunsu yay tare da rungomesa yana shafa sumar kansa, Khaleluddeen tsayawa yay yana kallon Mami sai kuma ya kalli Muhammad Jalal da yake kalallonsa shima, warewa masa hannu Mami tayi ga mamakinta sai taga yayi wajan Muhammad Jalal da gudu yana faɗin "Baffa... Baffan" wani irin Murmushi Baffa yay yana Rungome Yaron a hankali yace "Khaleluddeen na" ya faɗa idanunsa na kawo ruwa. Gaba ɗaya babban Parlo suka nufa suna zuwa aka shirya masu lunch gaba ɗaya suka zauna suna ci, Sharefddeen kuwa da Salimerh hospital aka shige dasu a take kuma Otun ya shigar da ƙarar su a Court. Bayan duk sun kammala cin abinci ne Queen Roomana ta ɗan yi gyaran murya tace. "Do me a favour Our Ex-king" cup ɗin dake hannunsa ya ajjiye ya bita da wani irin kallo wanda ta kasa jurewa "uhm" kawai yace domin ya jima da dawowa asalin Muhammad Jalal ɗinsa. Idanunta a ƙasa tace "Am..daman lokacin yayi da zan koma ƙwarƙwara ta na gaji da ɗaukan nauyin da yafi ƙarfi na" Miƙewa kawai yay kafin yace "meet me at my room" yana faɗin hakan ya nufin sashin late King Tunde Muhammad Jalal, a hankali ta miƙe tare da barin Khaleluddeen wajan Hadima Zubaida, Maleek kam Bola ce ta kama shi zuwa side ɗin ta, Abu Maleek da Julde part ɗin su suka shige, suna shiga a tare sukai bathroom wanka sukai kafin su shirya su hau bed suna rungome da juna, baccin gajiya yay gaba da su. A sanyaye Mami ta gyara zama gaban Baffa wanda yay wanka ya sauya shiga cikin wata tattausar Arabian Jallabiya mai kyau. Murmushi Yay kafin yace. "You're no longer my ƙwarƙwara in sha Allah soon zamu zama abu guda ina nufin miji da mata idan kin Amince" Wata kunya ce ta kamata da sauri ta sunkuyar da kanta ƙasa tana Murmushi, zamuwa yay daga kan kujerar zuwa gabanta a hankali ya kama hannunta yace. "Sai kin amince da hakan Roomana!!!" Shiru tayi ta ƙasa cewa komai hakan yasa shi faɗin "the you love me? Look! Har yanzu da kyau na da kwari na" ya faɗa cike da wasa, kunyar ɗaya bata ne yasa tayi saurin ɗura kanta a cinyarsa hakan ya tabbatar masa da cewa ta amince kanta ya shafa yace. "Thank you for saving my family Roomana" girgiza masa kayi tace "it's my pleasure" Murmushi kawai yay mata kafin yace "You can go" tashi tayi ya bita da kallo kafin a hankali ya Lumshe idanunsa yana tunawa da matarsa masoyiyarsa Oumuu-Ayman. Ana kiran sallar magrib Abu Maleek da Julde na farkawa da sauri ya miƙe yana dafe goshi, bathroom ya shiga yana ɗaura alwala yana fitowa ya shirya cikin tattausar jallabiya ya nufi Masjid, itama bathroom ta shige ta sakarwa kanta shower kafin ta ɗaura w ta fito ta shirya cikin Abaya Sallah ya gabatar, kana ta shirya kanta cikin wasu haɗaɗɗun falling rose pattern nightdress white colour wanda sukai mata masifar kyau, Lip balm ta ɗauka ta shafa a laɓɓanta, kafin ta turare jikinta da turaren Al'ajabu, fita Parlo tayi tana zabga ƙamshi ta fito a matar sarkin ta, zama tayi kan sofa tana jiran dinner domin yunwa ta keji sosai. Tana nan a zaune ne wayarta tayi ƙara alamar notification ne, ɗaukan wayar tayi ta shafa haɗaɗɗan photon ta ita da Abu Maleek ya bayyana, ganin kuma kamar saƙon na whatsapp ne yasa kai tsaye ta shiga,prvt number ce, shiga tayi ta fara download na abinda ka tura mata, da wani irin sauri ta dafe ƙirjita, jikinta ya ɗauki rawa tashin hankali, firgici da kuma ladamar ganin abinda ta gani ya shige ta, wani irin ƙara ta sake lokacin da idanunta ya sauka akan.... Gonna missing🥲😍 *SARAUTAR MARUBUTA* *_99-100_* Wasu photos wanda ganin photo nan ya hadasa tsayawar komai nake mata yawo a tsakiyar kanta, tunaninta ya tsaya cak jiki na rawa ta shiga bin photo nan da idanu, a hankali ta sulale a ƙasa tare da sakin kuka, kukan da ita kanta ta jima ba tayi irinsa ba, kuka take da dukkan ƙarfinta wanda duk wanda ya ganta zai cewa tana cikin halin ƙunci baƙin ciki damuwa,da takaicin abinda ta gani, al'amarin ya ɗaure mata kai duk yadda takai data danne ta hana kanta kuka lamarin ya faskara. Sai da tayi kuka for good 20mins kafin a hankali ta dinga sauke ajjiyar zuciya, gaba ɗaya ta fitar a hayyacinta idanunta sun kumbura sosai idan akwai mutum a parlo babu abinda zai hana shi jiyo yadda yake sauke wata ƙaƙƙarfar ajjiyar zuciya kamar ranta zai bar jikinta. Abu Maleek a hankali suka fito daga masjid shida Adams da Baffa, sai Maleel da Khaleluddeen wanda ya sanya su a gaba, duk inda suka ratsa Fadawa ne ke zubewa suna gaida su, a haka suka isa parlo Baffa na part ɗinsa, suna zama kuma Queen Roomana ta shiga ajjiye masu cup of coffee sai tiriri yake, Baffa ne ya ɗauki coffee tare da kaiwa bakinsa ya sha kaɗan, a hankali Abu Maleek ma ya kurɓi coffee hankalin sa gaba ɗaya yayi kan matarsa, ya jima kafin yaji ɗumin Jikinta, gyara zama yay yana ɗan shafa kansa, lura da Baffa yay kamar da magana a bakin Abu Maleek yasa shi faɗin. "Yadai Our king?" Marai-raice fuska yay yana ɗan lumshe idanunsa kafin a hankali cike da gajiya ya buɗe baki yace. "Baffa daman akan kejera ne, tunda ka dawo sai ka ɗura inda ka tsaya ko Baffa?" Kallonsa sosai Muhammad Jalal yay yana ɗan Murmushi kafin a hankali ya kalli Abu Maleek yace. "Saboda kai ba zaka iya ba ko mene?" A hankali ya girgiza kansa kamar zai kuka a shagwaɓe kuma yace. "A'a Baffa, ina son ci gaba da buga ƙwallo na, ni bana son a takure ni" ajjiye Coffeen Baffa yay cikin nutsuwa da kamewarsa yace. "Ball kana bugata ne domin me?" Shiru Abu Maleek yay yana rufe ƙofar Murmushi kawai Baffa yay yace "answering my question my friend" zamewa yay daga saman kujerar tare da zama wajan ƙafafuwan Muhammad Jalal yace. "Baffa ball is my dream and hobby please allow to do it Baffa, and ban san komai na wannan mulkin ba, ga Adams nan sai kawai ya hau madadina ko Bro" ya faɗa yana kallon Adams, Shiru Adams yay tabbas yana son muƙamin Mahaifinsa amma daya tuna cewa bashi da wata power da freedom sai kawai ya girgiza kai yace. "A'a kam Allah ya sawwaƙa min dole kayi fa Malam" a wannan karan dariya Baffa yay ganin yadda Khaleluddeen yake ta kallonsu kafin yace "look wannan shine zaki, bakai ba, Ni ban san wanda ya sanya maka wannan sunan ba, idan sai zaki ne kai ɗin ai sai dai ka zama fasa taro ba mai tsoran mutane ba" kwaɓe fuska Abu Maleek yay kamar zai kuka yace "haba Baffa, I'm hero ka tamabayi Mami i can handle everything" Baffa na shan coffee yana satar kallon Abu Maleek ɗin wanda komai irin nasa ya ɗauka komai, hatta wannan marai-raice war haka yake ma mahaifinsa da Mai Babban ɗaki, shi kam ai Malamin Alaafin ya gama dashi daya sanya aka sauya masa kamilalliyar fuskarsa, gyara zama yay yace. "Eyee! Su hero manya idan haka ne sai ka shirya mulkar dubban jama'a, daman kuma naji Mamin naku na faɗin lokacin RAN GADI yayi, ba komai kake so kuma ka samu ba, sai kaga abinda kake gudu shine alkairi a gareka, Mulki yana da daɗi idan ka sanya tsoran Allah da kuma taƙawa a zuciyarka, ka sanya cewa Tabbas rayuka da duniyoyin jama'ar da suke ƙarƙashin kulawar ka zaka kare, kada ka sake ruɗin mulki ya ɗauke ka, abinda baka sani ba idan har akace jinin mulki na yawo a jikinka is hardly ace baka son mulki sai dai kawai wani abu ya ɗauke maka hankali" Shiru Abu Maleek yay kafin ya kalli Baffa a sanyaye cikin mutuwar jiki ga wata fargaba data kamashi yace.. "Zanyi Baffa,amma what about my ambition?" Kallonsa sosai Baffa yay a karo na farko kallon da bai taɓa yi masa irinsa masa tunda suka haɗu cikin kulawa yace. "Shima zakai ai, duk sanda buga ball ɗin ya tashi kayi bazan hana ba amma dai ƙato dakai da ball wai" Dariya duk sukai har Khaleluddeen da bai san komai ba, suna cikin dariyar ne Mami ta shigo hannunta riƙe dana Maleek yana ganin Abu Maleek ya ƙwace hannunsa da sauri yazo wajan Abu Maleek ya faɗa jikinsa yana dariya, kallonsa Abu Maleek yana mamakin yadda yaron ke son shi haka, duk da cewa ya tabbata ba shine mahaifin sa ba, sassanyan Murmushi yayma yaron da yake faɗin "I miss You Bàami" Adams ne yace "kai Babanka kawai ka sani ko?" Dariya Baffa yay yace "Ai fa, gashi ko kakansa baya kulawa" zama Mami tayi nesa dasu tace "wanne mataki ka ɗauka akan mahaifiyar yaron? The you like to stay with her? Ko mene?" Da sauri ya girgiza kansa yana taɓe baki yace "No Mami! I'll devorce" jinina kai tayi kafin tace "Otun yace yana son Zubaida zai aureta" wani farin ciki ne ya kama su gaba ɗaya da sauri Adams yace "Mami kefa?" Juyawa Abu Maleek yay yana kallon Baffa kafin yace "Baffa you should marry her kaji a daina wannan mema sunansa ahha! Ƙwarƙwara wallahi Baffa ban so ni" Murmushi Baffa yay yana kallon Mami wacce kunya ta kamata yace "I love her ai ina sonta sosai and I'll marry her today" wani Ihu sukai Ihu Abu Maleek yay tare da Adams hakan yasa Maleek da Khaleluddeen kwanciya a ƙasa suna dariya da sauri Jalaluldeen ya miƙe yace "Yes!Yes! Thank you Baffa" ya faɗa yana rungome Mami wacce take murmushi, Adams wajan Baffa yay yana Rungome sa yace "Wow! What a beautiful couple Mami& Baffa, Wow! Wow! Thank you Mami kinyi dacan samun kamar Baffa wallahi ba duk kai ba" Murmushi Abu Maleek yay yace "Ohhhu! Mami na dai tafi Baffa ƙwari da kyau" Murmushi Baffa yay yana Rungome Adams yace "Malam sake min Iyali, kaje ka ɓoye matarka zaka kassara min tawa ko?" Murmushi Abu Maleek da sauri yace "Bye Baffa bye Mami good night" Dariya Mami tai masa tace "ance mahaukaci baka duka yace har kun tuna min, wato sallar Isshā ɗin a ɗaki zakai kenan" baice komai ba ya fita, kai tsaye part ɗin Mai Babban ɗaki ya nufa bayan yaje ya gaida sosai, kana ya nufi wajan sashin Ayoola lokacin tana zaune sai kuka take yara biyu ta rasa kuma duk hukuncin kisa ya hau kansu ita kam ta shiga uku, haƙuri ya bata sosai kafin ya nufi sashin Bola tana zaune ita ɗaya tana ganinsa tai saurin ƙasa da kanta yana daga tsaye yake binta da kallo a hankali kuma a sanyaye ya fara bata haƙuri cikin lallausar Muryar da kamilalliyar lafazi, daga bisani kuma ya bata takardar sakin ta, Murmushi kawai tayi hawaye na zubu mata ta kasa magana har yaje bakin ƙofa ya tsaya yana faɗin. "Maleek yana waje na har abada" yana faɗin hakan yay waje sai da yay sallar Isshā a gabansa kuma aka ɗaura auran Baffansa da Mami, dai kuma na Otun da Hadima Zubaida jiki a matuƙar gajiye ya nufi part ɗinsa yunwa ya keji sosai. Masu tsaron ƙofar sa ne suka zube suna gaida shi a hankali kuma cike da nutsuwa ya shiga cikin side ɗin nasa, wata Lamintacciyar ajjiyar zuciya ya sauke lokacin daya sauke idanunsa akan to tana zaune akan kujerar idanunta a lumshe, a hankali kuma take sauke ajjiyar zuciya kamar wacce ta shekara tana kuka, walking slowly yake tafiya zuwa inda take zaune haka kawai yaji gabansa na faɗuwa sosai, yana zuwa ya zame tare da zama kusa da ita a hankali kuma yake binta da kallo jin yadda yake take ta sauke ajjiyar zuciya, hakan yasa a hankali ya miƙa hannunsa tare shafa fuskarta, idanunta ta buɗe fuska babu yabo babu fallasa ta ɗan kallesa cikin ƙasa da Murya tace. "Sannu da zuwa" kallonta yay sosai nan take kuma yasan akwai abinda yake damunta domin jikinsa ya riga daya gama bashi something is feshin, a hankali a taushashe kuma yace "what wrong with you My Queen?" Ba tare data kallesa ba ta miƙe a hankali tare da durƙosa wa a ƙasa , hankali ta kama ƙafarsa tare zare masa takalmi bayan ta kama,ta kama hannunsa zuwa cikin part ɗin su kai tsaye bathroom ta shigar da shi, ta haɗa masa ruwan wanka a tube ta zuba turare, fita zatai yay saurin kamota ya manna ta da ƙirjinsa muryarsa na rawa yace "what i have done to Queen Hawwa'u Julde Muido? Me mai maki?" Wani irin killer smile tayi tace "me kuwa zakai min?" Girgiza kai yay kamar zai kuka yace "No! Wallahi akwai abinda nai maki i knw my wife nasan all good habit naki dan Allah kada ki rama dukkan wani abu da nayi maki ta hanyar hana kunne na jin sautin zazzaƙar Muryar ki, please ki gayan dan Allah" hawaye ne yake ƙoƙarin zubu mata sai kawai ta ƙwace jikinta tayi waje, yi yay kamar zai biyota sai kawai ya fara wankan Sharp-Sharp ya gama ya fito ɗaure da towel, yana jefanta da wani irin mayataccen kallo, mamakin sauyinta duk ya damu zuciyarsa, miƙewa tayi jiki ba ƙwari hannunsa ta kama tare da zaunar dashi a saman stool a hankali ta ware towel ɗin jikinsa ta basshi naked, wani body lotion mai ƙamshi ta fara shafa masa a saman fatarsa, wani irin sassanyan numfashi Abu Maleek ya sauke, lokacin da yaji saukar hannunta a tsakiyar ƙirjinsa tana gogawa a hankali tare da murza wajan. A hankali yay ƙasa da kansa dai-dai fatar wuyanta ya manna bakinsa a hankali ya ware laɓɓansa tare da fito da tongue ɗinsa ya manna bakinsa sosai a wajan a hankali kuma ya bawa wajan wata Amintacciyar tsotsa yana wani irin jan numfashi. Wani irin maraitaccen numafshi suka ja a tare a kuma lokaci guda suka sauke numfashin, yadda yake lasar fatar wuyanta yana tsotsa yasa, jikin Julde ya fara rawa da wani irin ɓari a hankali kuma ta fara kokawa da numfashinta dake ƙoƙarin barin ta, shi kuwa Abu Maleek wata Amintacciyar tsotsa ya ƙara yiwa fatar wuyanta a hankali kuma ya kauda kansa ya sauke wani irin fitinannan numfashinta yana jin yadda J ɗinsa ta fara harbawa. Tsayawa tayi a hankali kuma ta fara dai-dai-ta Numfashinta, bayan ta kammala shafa masa ne ta nufi wajan wardrobe wasu Milk ɗin Pajamas masu kyau ta ɗauko ta ajjiye masa, tana gamawa ko abinci bata samu taci ba, ta haye gado abinta tare da jan duvet ɗin ta rufe jikinta. Da sauri Abu Maleek ya miƙe bai ma tsaya sanya kayan ba ya nufi bed ɗin tare da shigewa cikin duvet ɗin, da sauri Julde ta miƙe tsaye tace. "Don't touch me" da mamaki yace "why? Baki missing nawa bane? Kin san kewarki da nayi kuwa? Me nai maki?" Taɓe baki tayi tace "raguwar wata ne banso" da wani irin sauri ya miƙe zaune ya binta da kallon mamaki, murya can ƙasa yace "raguwa? As how?" Idanunta dake kawo ruwa tai saurin janyewa tace "eh raguwa, batun missing kuma wannan ba gaskiya bane tunda har zaka iya zuwa ka nemi baturiya" da sauri jikinsa na wani irin ɓari yasa hannunsu ya fisgota jikinsa tare matse ta sosai a jikinsa Murya na rawa yace "wallahi bani bane, ban san komai ba, bai taɓa aikatawa zina ba,ko wanda yake ina nisanta kai na dashi, dan Allah kada ki azabtar da zuciyata da soyayyarki, wannan abin nake gudu ga mace, ki tausaya min wallahi ko wanda na aikata a baya ƙuruciya ce da sharrin shaidan wallahi tun lokacin ban taɓa kallon wata ƴar mace ba sai ke da kike haliliya ta, wane ya faɗa maki?" Kuka ne ya kwance mata da sauri ya ƙara rungome ta a jikinsa tare faɗin. "Believe me Queen Hawwa'u Julde Muido, wallahi ban taɓa zina ba, Yasubuhanallah Tayaya ma zaki faɗi haka akai na, bayan kin san waye ni? And mene yasa kika faɗi hakan?" Zame jikinta tayi tare da ɗauko wayarta kai tsaye wajan photos ɗin ta shiga tare da nuna masa da sauri ya amsa yana faɗin "What! Subuhanallah this gal" photonsa ne tare da Supia wacce yana manta da ita, zai iya tuna ranar daya bar wajan buga wasan su ya haɗu da ita a hanya, Tayaya akai ta samu number matarsa? Tabbas akwai dalili, wata zufa ce ta shiga keto masa Murmushi kawai Julde tayi tace "zaka iya ban wayata ai" idanunsa ne ya cika da hawaye yace "wallahi ban aikata komai bari kiji yadda abin yake" da sauri ta ɗaga masa hannu tace "bana ƙwai na sai da zakara" cikin sauri yace "eh ai nine nama zakaran" taɓe baki tayi tace "whatever, ni ban buƙaci jin komai ba, Allah ya kyauta kawai ni dai ban ƙara haɗa waje dakai" tana faɗin hakan tai wani bedroom cikin sauri ya biyo bayan ta, kafin ya isa tuni ta rufe ƙofar, zamesa yay a wajan tare da dafe kansa dake bala'in sara masa, ga wani irin ciwo da mararsa ke masa domin ya riga ya saba da jikin matarsa. Cikin wata iriyar Murya wanda kuka ke shirin ƙwace masa yace. "Wallahi Allah kenan ban san wannan Yarinyar ba? Tayaya ina da mata kamar ki zanje wajan wata? ko bani dake bazan taɓa aikata hakan ba, open the door I'll explain everything to you My Queen" a hankali itama kukan ya kwance mata ta yarda da Maganar sa amma menene matakin wannan photo nan? Da take ganin mace kwance a jikinsa? A wannan daran babu wanda ya runtsa a cikin su kuwa tunani yay masa yawa. Washe gari da ƙyar ya miƙe tare da yin alwala ya shirya cikin farar Jallabiya kana ya nufi Masjid, bayan an idar bai iya dawowa ba a masjid ɗin ya zauna tunani fal ransa. Abu fa kamar da wasa suka ɗauki sati har aka fara gabatar da shari'ar su Sharefddeen amma Julde ta ɗauke wuta, zatai masa komai amma ko rungome ta bata bari yayi, tashin hankali firgici ya shiga sosai, kullum sai yay mata kuka kamar yadda itama kullum take kukan kewar jikin mijin nata, a haka yake zama a fada fuska babu walwala,yin duniya kuma Mami tayi amma a banza. A yau sun ɗauki good 1mnt kenan yana can wajan ɗaurin Auran Junaid da Bola. A hankali ta fito daga cikin bedroom ɗin da take tana sanye cikin wani Maroon ɗin lace mai kyau ta murza ɗauri sai baza ƙamshi take, parlo ta nufa da sauri ta buɗe basket ɗin lunch ɗin da aka kawo masu, yawon bakinta har zuba yake plate ta ɗauka ta zuba zallar naman kazar sai da ta kusa cinye kaza guda tana lumshe idanunta, babu abinda taci ruwa ta ɗauka ta kura dashi kafin, ta miƙe akan kujerar tana jin wani ƙwaɗayin naman na tasu mata, a hankali kuma ƙarar waya ta karaɗe Parlo kamar ba zata tashi ba sai kuma ta miƙe, Wayarsa ce ya mance da ita, kira akai har wajan sau biyar a hankali tai answering zuciyarta na bugawa tana ɗagawa muryar mace ya daki kunanta. "Hello! Abu Maleek nasan zuwa yanzu ka rasa gane kan matarka dalilin photon ƙawata dana tura mata, nice nan Kubraahh nasan ka mance da ni tun sanda ka sake ni, weel naje Madrid ko zan sameka sai na haɗu da ƙawata Supia a wayarta na samu photonka, kuma ta tabbatar min babu abinda kai mata domin baka cikin hayyacinka ne shiyasa ta kawoka gidanta, kawai kayi mata ne shiyasa ta ɗauki photo da kai, ni kuma hakan yay min daɗi sosai, na sami hanyar da zan muzanta rayuwar Auranku kai da wannan bafulatanar, Finally kuma naji daɗi" Tunda ta fara magana hawaye ke zuba daga idanun Julde zuwa saman fuskarta, tausayin mijinta da haƙƙin sa data ɗauka ya shiga damunta, cikin dakewa tace. "Ji banza, tun kafin ki turo min nasan labarin Supia a wajansa, rayuwar auranmu babu abinda ya faru dashi sai alkairi domin ina ɗauke da cikin mijina Abin alfahari na jagoran rayuwata, garkuwa ta Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal, dan haka abin wani jirgin Malama Kubraahh" Tana faɗin hakan ta kashe wayar tana kuka, gyaran murya da taji a bakin ƙofa yasa ta miƙe da sauri shi ne yay tsaye a bakin door way, ya harɗe hannayensa a ƙirji yana jifanta da wani irin shu'umin kallo a hankali kuma ya sakar mata Murmushi yana ware mata hannayensa, da gudu tayo wajansa tana zuwa ta faɗa jikinsa tana sakin kuka, rungome ta yay sosai a jikinsa yana cire ɗaurin kanta, a hankali ya tura fuskarsa cikin sumar kanta yana shaƙar ƙamshin turaren dake tashi a gashin nata, ajjiyar zuciya ya sauke tuni ya zuge zip ɗin rigar jikinta tare da zamewa yay cilli da ita, sosai yake sauke ajjiyar zuciya ba ƙaramin azabtuwa yay da rashinta ba, cikin kuka tace. "I'm sorry" dungure mata kai yay yace "banji ba" murya ta ɗaga tace "I'm sorry" matseta yay yace "speak up" da iya kar muryarta ta buɗe tace "I'm sorry Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal" shafa kanta yay yana manna mata kiss a goshinta yana faɗin "Apologies accepted" shagwaɓe fuska tayi tace "na rasa yadda zanyi ne, zuciyata zafi Cucuu bazan jure ganinka da ko wacce mace ba" Murmushin sa mai ƙayatarwa yay mata "it's okay ai kam na azabtu" ya faɗa yana durƙosawa a gabanta yace. "Hau! Let's go to the special Parlo" kallonsa tayi da sauri "hau mana" da sauri ta haye bayansa tana maƙalesa, dariya yay bayan ta hau ya miƙe da ita a tsaye, cikin Murmushi yace "Are You sure you even eat? You're so light Naa.. nahhhh" cizonsa tayi ba baya da sauri ya tsaya kamar zai yarda ita cikin maƙalesa wuyansa tace "sorry" Murmushi kawai yay mata ya nufi wani haɗaɗɗan parlonsa da ita, iya haɗuwa parlon ya haɗu babu wani haske sai light blue ga ƙatuwar cineme ya kunna masu wani series film ɗin zee world My perfect husband ga wani ƙaton bowl na popcorn, zaunar da ita yay kana ya zauna tare jawota jikinsa yana ƙoƙarin tura hannunsa ƙirjinta tai saurin riƙewa kwaɓe fuska yay kamar ƙaramin yaro yace "please My Queen" Murmushi tai masa tana ji yana murza mata ƙirji tai lamo domin tayi missing all small taɓa war da yake mata. Gyara kwanciyarta tayi tana kallon yadda ake zuba soyayya a film da ake zubawa, Shiru tayi tana sauraran yadda hannunsa ke murza ko'ina na jikinsa that's very soft, And tender, kallon da ba'ai ba kenan a wannan Parlon suka sha soyayyya ya samu abinda yake so a jikinta this time harda kukansa yay mata domin ta zautar dashi, ba'a taba sha masa nipples ba sai yanzu da Naa... naahh tayi masa. A hankali daƙiƙo ke juyawa suna komawa sakanni, sakanni ke juyawa suna komawa awanni daga awanni su juye zuwa kwanaki kwanaki ya juya zuwa sati a hanka suka ɗauki good 7mnt dai-dai lokacin kuma cikin Queen Hawwa'u Julde ya shiga wata na takwas, a ranar ne kuma aka zartarwa dasu Salimerh da Sharefdeen da Malamin Alaafin hukuncin kisa Al nafs bin nafs, kamar yadda Court Shari'a ta zartar cewa In Section 221 of Penal Code duk wanda ya kashe wani shine kashe shi ake yi inde da gangan ne, haka aka rataye su kuka da ihu wajan Ayoola ba'a Magana, kwanciyar hankali tsakanin Otun da Zubaida, Agba Akin ya auri Ayoola Mami nada ƙaramin ciki kamar yadda Bola ke dashi, Adams ya auri wata ƴar sarkin Zamfara Bahijja, sunyi azumi lafiya Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal da Queen Hawwa'u sunje Hajji a can sukai sallah babba. Fitowar ta kenan daga wanka tana ɗaure da towel iya laps ha cikinta yay girma sosai, ta zama babbar mace sosai kamar ba ita ba, sai sheƙi take ko'ina ɓulɓul a jikinta, yana tsaye gaban mirror'n taji ya rungome ta da sauri ta saki ƙara cikin Muryar sa mai daɗi yace "wana kama?" Ganin bata da wani zaɓi tace "Ni" dariya yay mata yana manna fuskarsa a wuyanta a hankali kuma ya zare towel ɗin jikinta wani irin sauri tayi tare da juyawa gaba ɗaya ta ƙanƙamesa tama mance da cikin jikinta, ganin ta ƙasa shiga jikinsa kamar yadda ta saba yasa ta kwanta a wajan tana sakin kuka, zama yay yana dariya sosai kafin kuma yasa hannu ya ɗauke ta cakk ya nufi bedroom ɗinsa da ita.... Gonna missing🥲 Wanda yake buƙatar siyan TSINTACCIYA tuni an fara payment 300 for nrml grp 500 for vip idan fitattu huɗu zaka siya 800 Idan iya TSINTACCIYA zaka siya zaka tura kudin ta wannan acct ɗin 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 Idan fitattu huɗu kake so kada ka tura ta wannan acct ɗin kayi min magana. *SARAUTAR MARUBUTA* *_101-102_* A shagwaɓe cike da sangarta ta kwanta a saman makeken gadon dake cikin haɗaɗɗan bedroom ɗin nasa, domin an sauya komai na part ɗin nasa, hatta tsarin Alaafin da kalar hadimai da fadawan da suke an gyara masu waje da kuma kalar aiki. Kuka take da dukkan ƙarfinta ha cikin nan nata yay ƙasa sosai alamar Tabbas abinda ke ciki ya kusa bayyana duniya. Ganin yadda take kuka da gaske yasa Abu Maleek tsayawa da dariyar da yake cikin nutsuwa ya haye saman gadon tare da ɗaukan ta gaba ɗaya ya ɗurata bisa cinyarsa, kallonta yay yana sakar mata wannan cute smile ɗin nan nashi, kafin a hankali ya manna hannunsa saman cikinta yana shafawa cikin haɗaɗɗiyar muryarsa mai sanya mata nutsuwa da kuma kamala yace. "What again My Queen?" Turo bakinta tayi gaba dana shagwaɓe fuska sosai, cikin tarin damuwa da kuma haushin da cikinta yake bata tace. "Ba wannan bane" ware manyan narkakkun idanunsa yay sosai akanta kafin kuma gently ya ƙara murza hannunsa a cikin yace. "Uhm to me kuma Unborn ɗina yay wa Ammi ɗinsa?" Turo baki tayi sosai tana ƙara narke fuska, a hankali ta saƙalo wuyansa da hannunta tace. "Allah kam Ɓallowaaaaa kawai wayo kai min, kullum sai dai kaji daɗi ka barni da waha....," Bai bari ta ƙarasa faɗa ba yay saurin manna bakinsa akan nata ya shiga bata wani hot kiss wanda ya sanya tai shiru tana kallonsa sai rarraba idanu take, a hankali kuma ta shiga sauke ajjiyar zuciya dan kansa za zare bakinsa yana maida numfashi sosai kafin yace. "Kul na ƙara jin ba kinki ya faɗi haka My Queen, ƴar ƴar rahama ce, kyauta ce,arziƙi ne daga Ubangiji kada ki ƙara cewa na barki da wahala okey, baki san abinda zaki haifamin ba baki san kuma abinda zai zama ba, bakinsa irin jin ƙan da zai mana ba, dan haka this is the first and last time da zan sake ji ok" lumshe idanun ta tayi sosai tana sauke numfashi kafin a hankali tace "I'm sorry" hancinta yaja yace "for what?" Tana shafa kwantaccen sajansa tace "for Everything" Cije lips yay sosai yana wani irin nutsuwa na saukar masa, a hankali ya miƙa hannunsu tare da kashe hasken bedroom din, lamp side bed ya kunna wani dum light ya bayyana. A hankali ya shiga zame kayan jikinsa tass, kafin ya manne jikinsa da nata wani irin sassanyar ajjiyar zuciya suka sauke a tare. Cikin wata finanniyyar Muryar alamar buƙatuwar matarsa ya bayyana cikin muryarsa kafin yace. "نت جميلة وانت عقيلة الله يدومك في السرور كما تكون دائما في السرور في حياة "جلال الدين تندي محمد جلال" Wani irin kalar lumshe idanunta tayi sosai, tana jin wani daɗi na ratsa ta, kafin a hankali ta buɗe idanunta tana tura hannunta cikin sumar kansa tace. "Uhm My King" A hankali yake murza ƙafafuwanta yana mata tausa saboda gajiyar da tayi yace. "Ya akai Sarauniya ta?" Domin yasan idan tace _My King_ to ilimi take nema, idan kuma tace _Ɓallowaaaaa_ taimako take nema a garesa, haka nan idan tace _Cucuu_ to soyayya ce ta motsa, mafi akasarin lokacin kuma tafi kiransa da _CUCUUU_ Cikin kulawa tace "to ka fassara min nima na samu ilimin" Murmushi Yay yana fara sauya akalar tausar zuwa wani waje na musamman kafin dai-dai kunanta ya manna bakinsa yana wura mata iskar cikin bakinsa mai daɗi yana lasar fatar kunanta yace. _Kina da kyau da hankali, Allah ya dauwamar dake cikin farin ciki,kamar dai kika zama farin ciki a rayuwar Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal_ Murmushi tayi sosai tana ƙara shafa sumar kansa, a hankali yace. _“HAWWA'U”_ ya faɗa Sounding emotionally worrie, kallonsa tayi sosai tare da basa hankalinta baki ɗaya ba tare daya saurareta ba yace. _"You are the only thing that gets me going nuts. My heart and my mind can’t think of anything else aside from you. I’m_ _addicted to you because I can’t stop myself from daydreaming about you. I am your baby forever"._ Hannunta ta miƙa a hankali ta kama Jalal ɗinsa, wani irin sandarewa yay sosai yana mata numfashi a kunne tace. "Mene yasa kake damun kanka eh? Ni taka ce sosai har abada, Ina matukar sonka mijina Uban yara na" Ta faɗa tana ƙara murza hannunta dake kan Jalal ɗinsa. A hankali ya manna bakinsa a kan nata bakinsa ya shiga kissing ɗinta. It was kind of gentle romance wanda ya motsa zuciya da ruhin Julde har sai da hawaye suka fito daga idanunta. Hawayen da ta tabbatar na farin ciki ne, farin cikin cikar buri, burin mallakar Abu Maleek a rayuwarta, ta tabbata da ba ta samu Abu Maleek ba rayuwarta ba za ta taba komawa cikakka, kuma mai daɗi ba kamar yadda ta faro a baya. A bangaren Abu Maleek 100% satisfaction irin wanda bai taba samu a rayuwarsa ba. Da komai ya lafa a tsakaninsu ya koma gefe tallafe da kansa yana kallon Julde wacce bacci ya ɗauke ta daga karshen jawota jikinsa yay sosai yana shafa bayanta, kafin ya manna bakinsa a goshinta ya sauke mata wata Amintacciyar sumbata a wajan cikin ƙasa da murya yace. ا شك أن حبك في قلبي كمثل نفس الذي يخرج من أنفي،_ _الذي كان إدفاعة كان أن يكون كالموت_ _إذا كان كذالك كيف تري أخرجه في قلبي،_ _إلي أحبك ياصاحبة الحسن والنسب❤‍🩹🌹🔐 _Haƙiƙa sonki acikin zuciyata tamakar numfashin da yake fita daga hancina wanda tsayar da shi dai-dai yake da mutuwa_" Yana faɗin hakan ya ɗauke ta cakk zuwa cikin bathroom tana jinta cikin warm water ta buɗe idanunta tana tura baki, Murmushi kawai yay mata wankan tsarki ta fara kana yay mata sauran again ƙara ɗauko ta yay sosai suka dawo bedroom ɗin, akan kujera ya zaunar da ita sai da ya gyara bed ɗin kana ya ɗauke suka kwanta manne da juna yana faɗa mata wasu daɗaɗan kalamai. Washe gari! Shiri ake ta ko'ina a cikin Alaafin, yayinda ko wanne ɓangare ya ɗauki gyara, baka ganin komai na cikin Alaafi sai tarin masu tsaro da kuma sauyin shigar Fadawa. Wajan ƙarfe 3 na yamma Event planner ɗin ya gama dukkan wani tsarin da za'ai na gabatar da *SHOWER BABY* a hankali wani slow music ke tashi a harabar Alaafi wacce take walwali da ƙyalli tako wanne shashi. Idan ka kalli Alaafi a wannan lokacin zaka ɗauka cewa wani babban Event kasantuwar wani ƙawataccen tsarin decorations da akai a wajan, an baza wani haɗaɗɗun tables wanda duk guda yake ɗaukan Mutum uku, ga wata ƙatuwar Flower a tsakiyar sai balloon, ga deference na juice da ice cream kala daban-daban, sai manyan Chocolates, ga ƙasan tables ɗin wasu lights ɗin color ne ka fita, an baza wasu tattausan carpet Wanda jiki aka rubuta *BABY SHOWER* sai kuma aka sanya King Tunde Muhammad Jalal with Queen Hawwa'u Julde Muido. Daga can sama kuma wani haɗaɗɗan tables ne kana ganinsa ka san shine aka ware akan masu Baby shower ɗin. _(A baby shower is a party of gift-giving or a ceremony that has different names in different cultures. It celebrates the delivery or expected birth of a child or the transformation of a woman into a mother)_ Misalin ƙarfe takwas na dare bayan an idar da sallar Isshā, A hankali Abu Maleek yake tafiya cike da zallar ƙasaita da wani irin nutsuwarsa haɗi da kamewa, kana kallonsa a wannan lokacin lallai shi ɗin King ne, musamman yadda yasha wata haɗaɗɗiyar Milk ɗin Alƙyabba, ha wasu Yaruba dress daya sanya, ga manyan murjani a wuyansa, yasa half hula a kansa irin ta yarabawa ya karkatar da ita gefe tuluwar hular wajan gashin ya sauka gefen kunansa. Ya sha wani takalmin fata, lumshe idanunsa yay walking slowly yana fidda wani cute smile damn sexcy ga lip's ɗin nan nashi yay wani yirrrrr yay fresh sai sheƙi suke, gently ya miƙa hannunsa akan handle ɗin ƙofar tare da murɗawa ya shiga yana mai shaƙar wani haɗaɗɗan ƙamshi mai ratsa zuciya!. Cak ya tsaya saboda ganinta da yay a tsaye gaban dressing mirror tai wani bala'in kyau kamar ya maida ta ciki haka nan ya keji. Sauyin bugun zcyarta ya tabbatar mata da cewa jarumin ta ne ya isu gareta, a hankali ta juyawa suka haɗa ido wani irin lafiyayyan murmushi ta sakar masa, da sauri ya Lumshe idanunsa yana ɗan dafe ƙirjinsa, a hankali ya buɗe idanunsa ya shiga Kallonta frm head to toe. Tana sanye cikin wata haɗaɗɗiyar Alƙyabba slever golden, ga bakin Alƙyabba yasha Stones ta ƙara fiddo da asalin kyan Julde, ga sabuwar haibar da a kullum ƙara shigarta take, hular Alƙyabbar ta sauka a bayan wuyanta, ƙara ware idanunsa yay sosai kayanta na ciki yake gani, wasu white cotton ɗin kayan Fulani ne a Jikinta, rufe rigar ta tsaya mata iya saman cikinta, sai wata Stones masu kaloli da yawa, data sanya ga wata ƙaramar jaka mai duguwar igiya ta ɗauka ta rataya a wuyanta, hannunta yabi da kallo ganin duk tarkacan kayan Fulani, hatta Angle sai data ɗaura masa sarƙar Fulani, gashinta tayi masa wani irin gado² kamar alkaki, kafin ta sanyawa goshinta wata haɗaɗɗiyar sarƙa. Wani wahalallan numfashi yaja kafin a hankali yaja baya tare da faɗawa kan bed yana faɗin. "Wayyoooo Mamina, wayyooo zuciyata" Dariya tayi masa sosai yana jin wani feeling happy sosai akan mijinta, a hankali ta ƙarasa wajansa tana daga tsayan ta leƙa fuskarsa, ido suna haɗa ya wani kwaɓe mata fuska yana tura bakinsa gaba, a hankali kuma ya tashi zaune, tare da miƙa hannunsa ya jawota sosai jikinsa cikin ƙasa da Murya yace. "Gaskiya ni ba'ai min adalci ba Queen, wannan kawai wayo akai min" Juyawa tayi ta kallesa tare da ɗura dukkan hannunta a wuyansa tana goga masa laɓɓanta a sajansa tace. "Mene kuma ya faru My Cucuu?" Narkar da fuska yay yana manne hannunsa da ququnta yace. "Allah wayo akai min, salon ace bani da kyau ko ban iya dressing ba, shine kika wani saka kayan nan naku masu jan hankali, kawai ki cire kisa irin nawa ko kuma ni a nemu min irin naki please My Queen nima ai ƙyakƙyawa ne ko?" Ya faɗa cikin serious tone. Dariya tai masa tana jan ƙwantaccen sajansa tare da shafa fuskarsa tace. "Eyee? Ina mamakin yadda namiji kamar ka yake da wannan mahaukacin kyan wallahi, ka fini kyau sosai, kalli lip's ɗin ka fa?" Ta faɗa tana tsotsar laɓɓansa tana sakin murmushi tace. "Kaya na yiwa mutane kyau, amma bisa mamaki kai kuma kaine kayiwa kayan kyau, gaskiya naji daɗi na gode Allah, Mijina is the best wallahi soyayya, kulawa, tattali, kyautatawa, ga sarrafa mace, uwa uba ga kukan daɗi" Da Sauri ya kalleta yana kwaɓe fuska yace. "Stop it My Queen, ina nayi ai ke ɗin ce Uhm, kuka kuma yanzu na fara" Kallon juna sukai sai kuma suka sanya dariya sosai, hannunta ya kama cikin narkar da murya sosai yace. "Thank you for married me Bae of life" Murmushi tayi tace. "Bayan da wahala ka amshi auran harda ƴar rigimar ka" haɗe fuska yay yace "injiwa to?" Sauka tayi daga jikinsa tace. "I knw Everything, wai hadda za'a mayar dani hadima ko?" Da sauri ya miƙe yace "wallahi ƙuruciya ce Bea of life ai ban manta bulala talatin ɗin da akai min ba, wallahi ni ba haukaci bane da zan maida Yarinyar da nake so baiwa, to waye ma bawan a yanzu ai nine" Dariya suka ƙara saki kafin tace "to ka ɗauke ni" sunkuyawa yay zai ɗauke ta tace "wasa nake ai na maka nauyi" gira ya ɗaga mata yace "Au haba? Lallai yarinya kin raina ƙarfin mijinki, banga abinda zaki zama na ƙasa ɗaukan ki ba, da kake har tulin yaran da zaki haifa min sai na ɗauke ku ciff, wasu a baya, wasu a ƙirji wasu a shoulder na" yana faɗin hakan ya sureta. Jama'a ko ina sai zuwa ake wajan taron baby shower ɗin, lokacin da su Abu Maleek suka iso da sauri jama'ar wajan suka miƙe suna tafi, kafin Mc ya saki wani haɗaɗɗan indian sound mai bala'in ratsa jiki. Zama sukai ko'ina ana binsu da ido, Ikram ita da mijinta na gaba gaba, hatta Kubraahh dai da tazo ta auri wani dattijo wanda ake ce ma DATTIJON ARZIƘI amma baya gamsar da ita hqr kawai take. Wajan Baffa da Mami daban, sai Zubaida da Otun, sai Bola da Junaid, ga Adams da Bahijja, sai Ayoola da Agba Akin, sai kuma Shakiru da sabuwar amayarsa Deeja. Khaleluddeen da Maleek suna gaba akan wani table sunyi bala'in kyau. Addu'a aka fara kafin a fara gabatar da show ɗin, cikin nutsuwa Mc ya kira Julde ta faɗi so da kuma tarin ƙaunar da takewa Abu Maleek. Speaker ta amsa Abu Maleek gyara zama yay sosai yana jiran yaji ta ina zata fara. Har wani lumshe idanunsa yake. Cikin nutsuwa ta gyara tsaiwa kafin a hankali ta juya suka haɗa ido dashi idanunta a kansa tace. "King Jalaluldeen Tunde Muhammad is my world and life, ban san ta ina zan fara ba cos ya gama min komai na rayuwa, is no longer my husband shi ɗin is my father wanda zai kula da dukkan lafiya ta" Shiru tayi hawaye na zubu mata kafin tace. _"I truly appreciate all the things you do for me'_ _You bring out the best in me_ _Marrying you was the best decision of my life_ _I love the way you carry yourself'_ _Would you like to go out on a date with me?_ _My friends/colleagues find you hot as well as adorable'_ I love my husband Iove him, I love him more and most!" Shiru tayi tana mayar da numfashi wasu hawayen na sakko mata, Abu Maleek kam tuni ya miƙe tsaye a hankali ya fara takawa zuwa inda take ya tsaya a bayanta, cikin kamilalliyar Muryarta tace. "I love you every waking moment of my life; I am over the moon to be your wife Being a perfect husband like you is something other men in the world should learn. I always dreamt of meeting a man like you You are nothing but a blessing" Kuka ne ya kwace mata da wani irin sauri ta juya, tana juya ta kansa a tsaye a bayansa baka iya tantance halin da yake ciki domin shi kansa da zai samu dama hawaye zai zubar saboda daɗin da yay masa yawa, da wani irin sauri ta faɗa jikinsa ta ƙanƙamesa tana fashewa da kuka. Wata ƙara da ihu Khaleluddeen da Maleek suka saki suna buga tables saboda wani daɗi da abin yay masu, though masu san komai ba amma abin ya zama wani Extraordinary a wajan su. Rungome ta back Abu Maleek yay yana miƙawa Mc speaker a hankali ya manna kansa ya a bayanta yama mance dasu Baffa shima Baffa ba wani damuwa yay ba domin kuwa yasan Yaruba da mugu mugun sabon matansu. Mc ne ya amshi speaker yana faɗin.. "What a love? What a wonderful and beautiful couple? Even though it may feel like it, chances are love has not completely disappeared from your marriage but simple evolved. You both married each other because you love each other, Wow!" Kuwa na wajan tafi ya hau yi musamman Adams wanda abin yay masa daɗi wani mugun son brother ɗin nasa yake. Gyara tsaiwa Mc yay yace "now is Your turn our King Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal" Yana faɗin haka ya bawa Abu Maleek Speaker kamar bazai magana ba sai kuma ya tallafo fuskarta sosai numfshinta na sauka a fuskarsa yace. "Soyayya ta ga Queen Hawwa'u baki bazai faɗa ba, sai dai kawai na faɗi abinda zan iya, amma My wife" Shiru yay irin bai ma san ta ina zai fara ba, sai kuma ya ɗura da. "You paint my world with bright colours and bring meaning to my life. You light up my day and spark up my soul. My success means nothing without you in my life. Whenever I look into your eyes, I feel the same way as I felt on the day we first met and I looked into your eyes" Bakinsa ya manna a goshinta ya sakar mata kiss, ha bawa gaba ɗaya mutanan wajan miƙewa sukai, ita kuma kunya ta kamata mene yasa Abu Maleek bai da Kunya ne babu ruwansa eh? A wannan karan ihun da Maleek yay babu wanda baiji ba wani tashi Khaleluddeen yay ya fara taka rawa. Kallon yaran kawai yay yana sakin Murmushi musamman Maleek wanda bakinsa yaƙi rufuwa sai ihu yake. A hankali ya ƙara manna bakinsa a kan tsinin hancinta wannan time ɗin banda Photographer's da suke wajan gaba ɗaya mutane waya suka ɗauka suna vedio. Ajjiyar zuciya ya sauke yace. "I'm still in love you with after all this time You are the love of my life and nothing can ever change that. I love you to the moon and back. I'm still crazy about you I'm head over heels for you You're my other half I chose you. ... It's always been you" Wani irin kuka ne ya kwance ma Julde ta fashe dashi tana ƙanƙamesa sosai rungometa yay very tight. Waƙar Romoe and juliet aka sakar masu, wasu fure na sauka a kansu kamar sabbin ma'aurata. After all this aka fara sanarwar za'a saka sunan baby, Julde aka tambaya idan macace mene take so? Kai tsaye tace "Maaamahh i mean Oumuu-Ayman" kallonta kawai Abu Maleek yay kafin kuma ace idan namiji ne mai zai saka kai tsaye yace "Daddy! I mean Tunde" kallonsa Shakiru da Ayoola sukai suna sakin murmushi, gaba ɗaya wajan yay shiru jin tambayar da Mc yay masu idan twins ne duk masa fa? Kallon Juna sukai shida Julde a tare suka buɗe baki sukace *ZAIN_ABEED* ma'ana Zeenaddeen and Aberdeen. Daga nan gift aka dinga masu na baby wasu kuma Julde suke Bawa, Baffa ne ya tasu shida Mami kyautar da sukaiwa Julde yasa kawai ta zube a wajan tana kuka. Anci an sha Abu Maleek har rawa yay domin farin ciki yay masa yawa, ana gamawa ya sunkuceta zuwa part ɗinsa. After 1mnt. Suna kwance tun tana daure abinda yake mata harta kasan tana tura baki gaba tace "My king" Murmushi yay mata domin yasan abinda take jira, a hankali yay addu'a kana ya cilla J ɗinsa, wani irin riƙesa tayi jin kamar ya cako mata wani Abu, daurewa tayi Abu Maleek kam tuni ya mance da inda yake, ratsa jikinta kawai yake yana shiga yana fita wani irin yunƙuri tayi ta shiga kelaya amai jikinta na wani irin tsuma da ɓari gumi na yanko mata, da sauri ya zame jikinsa yana matsawa yaga ai har faya ta fashe mata, da wani irin sauri ya zura jallabiya ya sunkuceta zuwa clinic ɗinsa dake part ɗinsa. Da sauri ya shiga taimaka mata jikinsa sai rawa yake haka ya tattaro jarumtarsa ya shiga bata dukkan taimakon daya dace. Cikin Sa'a ta haifo wani ƙyakkyawan jariri fari tass da shi. Yana ƙoƙarin kwantar da jaririn a ƙirjinta bayan ya yanke cibiya, wani irin sabon rawa Jikinta ya fara, da sauri ya dawo yana zuwa wani jaririn ya ƙara fitowa, cikin sauri shima ya naɗesa cikin showel. Da sauri ya fara gyara Julde bayan ya gyara ta ya ɗaura mata drip, nan take bacci ya ɗauke ta tana bacci yay mata ɗin ki, jariran kuma ya goge masu jiki da Zaitun kana ya kwantar dasu a jikinta, heater ya kunna masu, wanka yaje yayi kana ya dawo dake gadon yana da girma wajan su ya kwanta, bai iya bacci ba yana rasa wacce kalar gdy zaiwa Ubangiji kuma zaiwa matarsa abin alfaharinsa? Safiya nayi Hadimar Julde ta sanarwa Sarkin shela nan da nan aka buga tamboran Alaafi cewa Matar King Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal ta sama masu Aremos har biyu.. Farin ciki ba'a magana har al'ummar Rugar Mahinjo sai da suka zo, har lokacin kuma babu wanda yaji labarin Barkido ana da tabbacin wata dabbar ta cinye sa ko kuma mutanan Birnin bera. Ranar suna yara sukaci suna *ZAIN_ABEED* kyautar da Alaafi ta ɓaci domin an bata rabin ɗawisun da masarautar da kuma manyan Dawakai kuma 100. Washe garin suna. A hankali ya shigo daga sallar da yaje ta Isshā sosai yaji daɗi babu Iyalode domin ita take kula da Julde da babies. Tana tsaye sanye da kayan bacci komai ana gani na jikinta, musamman brest ɗinta da sukai wani bala'in cika sosai, yana zuwa ya sureta tare da ɗaga ya sama cikin wata haɗaɗɗiyar muryarsa mai daɗi ya shiga rera mata waƙa kamar haka; *SARAUTAR MARUBUTA* *_103-104_* _🎻🎻Love is a beautiful thing_ _This love na for you and me🎸_ _Be my Juliet and I will be your Romeo_ _My love_ _(clears throat)_ _🎸🎸Yes, the hand of God naim bring you to me_ _Its indescribable what you mean to me_ _Would you be my Juliet and I will be your Romeo_ _My love_ _oh yea yeahh🎻🎻_ _Would you be my Juliet and I will be your Romeo_ _My love_ _My love o_ _🎻🎻And when the stars come out tonight I'll think about you my love My love o🎸🎸_ _And in the dark I see your lovely eyes_ _Darling you are my light_ _You are my love o🎸_ _🎻🎻Like MTN I go find you everywhere you go_ _And like Jigga and Jake our love will never grow old_ _Please be my Juliet and I will be your Romeo my love🎸🎸_ _Huh, Oh ye yeah_ _Would you be my Juliet and I will be your Romeo_ _My love_ _My love o🎻_ _🎸And when the stars come out tonight I'll be thinking about you my love_ _My love o_ _And in the dark I see your lovely eyes🎻_ _🎸🎸Darling you are my light_ You are my love o _Take my hand and walk with me my love_ _Just say what you want and I'll get it for you my love🎸🎸_ _Take my whole I give it all, don't take it back_ All I want is your love ayy _You can take my all_ _I give it all, don't take it back_ _All I want is your Love_ _All I want is your Love🎻🎻_ _🎸🎸And when the stars come out tonight I go dey think about you my love_ _My love o_ _And in the dark I see your lovely eyes_ _Darling you are my light_ _You are my love o_ _(Yeahhh)_ _Be my Juliet and I will be your Romeo_ _My love_ _My love_ _(You are my love)_ _Would you be my Juliet and I will be your Romeo_ _My love_ _Yea, My love_ _Be my Juliet and I will be your Romeo_ _My love_🎻🎻🎻_ _🎸🎸Would you be my Juliet and I will be your Romeo_ _Ohh My love_ _Ohh My love🎻🎻_ Ya ƙare waƙar yana juyi da ita a tsakiyar bedroom ,wani irin dariya take cos bata taɓa ganinsa yana waƙa kamar haka ba, sakinta yay tana kallonsa tace. "Allah Cucuu muryarka yay daɗi da waƙa sosai" Dariya yay mata yana neman waje ya zauna jin Zain na kuka yana ɗaukar sa yace. "Toh! Ko dai na fara waƙa ne?" Zama tayi kusa dashi tace "eh! Allah ai waƙa abar so ne, kuma baiwa ce mai ɗumin yawa sosai, Allah wanda na gani suna son yin waƙa suna da yawa, Amma sam voice nasu bazai dai-dai da waƙar ba, kaga kuwa ai waƙa sai mai rabo da kuma wanda Ubangiji ya zaɓa" Kai ya jinjina mata yana miƙa mata Zain yace "you're right Bea of life, sai dai ku so Abeed" Rigarta ta ɗaga ta fara feeding Zain wani irin zirrrr J ɗinsa yay saboda ganin brest ɗinta a waje, har wani Lumshe idanunsa yake. Kallonsa tayi tace. "Nifa bana son tafiyar nan da zamuyi" sam baya gane me take cewa yadai amsa mata da "ko?" Kai ta ɗaga masa tace "Shi world cup ɗin dole sai ka bar 9ja ne Cucuuuuu?" Ta faɗa tana ƙara yin sama da rigar ta,baki ta buɗe da niyyar magana taji caraf ya game nippy ɗinta wanda yake side ɗinsa, wani irin ƴar ƙara Julde tayi jin ya wani zuƙa da dukkan ƙarfinsa yana jan numfashi, kuka ta sanya masa tana janye kansa, amma ko motsi bai ba dole ta rabu dashi ta shiga kuka, sai da ya gaji dan kansa domin har wani gumi yake sannan ya rabu da ita. Murmushi Yay mata yace. "Dole na hqr na samu mayon shan brest yara sun gado Ubansu" Ya faɗa yana jawota jikinsa baki ɗaya, hannunsa ya zura a aljihu yace. "Look! I got you something" idanunta ta buɗe wani haɗaɗɗan ring na goal ne sai chain legs, kuɗin su yakai wajan 100m sai sheƙi suke, kallonsa tayi tace "thank you so much Cucuu, naji daɗi Allah ya saka da alkairi Ubangiji ya baka halak ɗinka,ya rabaka da haramun, Ubangiji ya shiga cikin lamuranka ya baka sa'ar abinda kake so, ban san abinda zance maka ba, amma kaine cikon farin cikin mu" "Shiiitt" ya faɗa yana rufe mata baki a hankali yace "I love you too" kallonsa tayi yana ɗaga mata kira yace "Yeah! I knw you love me shiyasa nace i love You too much most yarinya" Murmushi kawai tayi masa bayan ta gama tace ya tafi yace ina baya gane sabon karatun nan sai da ya samu ƴar nutsuwa, masifa ya fara yasin gobe zai kuri Iyalode next week mai zai ɗauke ta zu bar ƙasar tunda dai abin mugunta ce babu tausayi ko imani, dariya tai masa rai ɓace yace "Eh! Daman that's what you want ba, wallahi yarinya sai na rama" Yana faɗin hakan yay waje. Bayan watanni biyar Mami ta haifi mace aka sanya Oumuu-Ayman, Zubaida ya haifi namiji aka sanya Muido, matar Adams na haihuwa aka sanya masa Tunde, Bola data haihuwa aka sanya wa Yarinyar Salimerh domin yana son matarsa sosai. After 30yrs A hankali haɗaɗɗiyar motarsu tayi parking, cikin sauri wasu Hadimai suka buɗe masu ƙofa, wasu haɗaɗɗun samari ne guda biyu dukkan masifar ganewar ka ba zaka taɓa gane wanda yafi wani kyau ba, ta hanya guda ake gane su ta launin ƙwayar idanunsa, Zain idanunsa farare ne Abeed kuma blue ne irin na mahaifinsa. Wanda yay parking ɗin ne ya ɗago kansa ya kalli na kusa dashi yace. "We're now at home" shiru yay ba tare da yay magana ba hakan yasa Zain ya ɗan ja tsaki domin yasan halin ɗan uwan nasa, fita yay daga motar, still ko ɗaga kai wanda yake gaban motar bai ba, Zain har yaje ƙofar shiga babban side ɗin Alaafi a fusace ya dawo baya domin bazai iya jurewa ba, yana zuwa ya buɗe gaban motar ya wani jawo Abeed duk da yasan cewa ya fisa ƙarfi, Abeed binsa kawai yay yana fitowa Zain ya cukumi wuyansa yace. "Banza ɗan iska, shugaban muskilai na duniya, aikin banza kawai kasan banso ko" Wani irin haɗaɗɗan Murmushi Abeed yay a karo na farko wanda Murmushin bashi da bambanci dana mahaifinsa Jalaluldeen, kallon abokin haihuwar nasa, murya a narke can ƙasa yace. "I'm sorry" Rungomesa Zain yay a shagwaɓe yace "I love You" ɓoye fuska Abeed yay saboda wata Hadima data kafesa da idanu yace "Love You too" rungome juna sukai, kana suka nufi ciki hannunsu riƙe dana juna, fuska babu walwala Abeed ya zabgawa Hadimar wata uwar harara gaba ɗaya bai son kallo. Suna shiga Parlon sisters da brothers ɗin su suka miƙe da gudu yana faɗin "Oyoyo *ZAIN_ABEED*" zubewa Abeed yay a gefen Abu Maleek yana maida numfashi yana jin yadda Zahrah da Ayoka suka faɗa jikinsa domin dasu kawai yake shiri, Zain kam gefen Julde ya zauna raguwar yaran suka faɗa masa kai, a shagwaɓe Abeed yana riƙe Abu Maleek yace. "Wayyooo Abbi zasu karya ni, wayyoooo ƙafana" a hankali Abu Maleek daya zama wani irin babba kuɗi ya zauna masa uwa uba farin ciki ya kalli Zahrah da Ayoka yace "To My gurls mai guri yazo a tashi" tashi sukai suna dariya Abeed kuma ya wani maƙale Abu Maleek yana faɗin "Allah Abbi wannan show ɗin ya wahalar dani, gashi gaba ɗaya 100.6m suka bada" ya faɗa yana zamewa domin kuwa da wanda ya zaba dashi, Zain ne ya kalli Julde yace "Ammi wallahi ban kuma raka Abeed wajan show ɗin waƙar sa, shegen wulaƙanci ne dashi kinga yadda wata yarinya ke ihu akan tana sonsa kamar zata mutu" da sauri Abeed ya kalli Abu Maleek yace "Abbi kaji Zain da Ammi na gulma ta" shafa kansa yay kamar wani ƙaramin yaro yace "Rabo dasu, kurwarka tafi ƙarfin su yasiin daga uwar har ɗanta ehee" dariya sukai baki ɗaya kafin su zame ƙasa gaba ɗaya kansu a ƙasa a tare suka ce "Abbi, Amani mun same ku lafiya" Murmushi Abu Maleek da Julde sukai suna shafa kansu tare da faɗin "Allahamdulillah, Allah yay baku albarka" Julde ta ɗura da faɗin "Su Abeed anyi kasuwa wannan farin jinin nawa ka ɗauka" da sauri Abu Maleek yace "wa? Haba Madam kema kin farin jinin Ubansa ya ɗauka, ke ɗin da..." Hararan wasa ta maka masa Zain na Murmushi yace "kai Abbi ha zaka faɗa mana labarin soyayyyar ku ba? Ni wallahi kuɗi nake ta tarawa nayi aure" miƙewa Abu Maleek yay yace "Ai wannan kuɗin auran bazai taro bazai taro ba, idan kayi aure nasan Tabbas Abeed ne yayi, dalilinsa kuma yaƙi aure kada ku damu duk zai nema maku dai-dai ku" da sauri suka ce "we're sorry Abbi" sallah sukai suka dawo a jere daga nan sashin Uncle Deen sukai (Khaleluddeen). Abu Maleek kam yana zuwa ya samu duk yaran sun yi bacci bayan sun yi dinner, a hankali yake bin gadon su 1 by 1 yana masu addu'a, yana gamawa ya nufi part ɗinsa a zaune ya sameta sai faman cin nama take kamar kura Murmushi Yay mata yace. "Allahamdulillah" kallon tayi tace "Mene?" Ƙarasawa wajanta yay yana zama tare da ƙwace plate ɗin a hankali kuma ya zame rigar jikinta yace "wata nawa? Nasan ciki gareki idan gaskiya ne say Allahamdulillah" Murmushi tayi tana shafa fuskarsa zuwa gemunsa tare da sauko da hannunta kan ƙirjinsa cikin wata haɗaɗɗiyar murya wacce ta zautar da Abu Maleek Julde tace "Allahamdulillah" rungome juna sukai a tare suka ce ALLAHAMDULILLAH. Ajjiye System nayi ina Murmushi saboda na jima da cewa Rubutu nake, na ɗauka wani haɗaɗɗan series nake gani, cikin Muryar jin daɗi Nima NA'IMA SULAIMAN NIMCYLUV SARAUTAR MARUBUTA nace *ALLAHAMDULILLAH* Da sauri na shiga wata folder na rubuta *TSINTACCIYA* kana na rubuta *ONLY GOD KNOW* ƙasa na ƙarayi kafin na rubuta *NIGERIAN FARMERS* Ƙara yin ƙasa nai ina sakin murmushi na rubuta *YOUTH A.A FARMERS LEARNER* Juya nayi da sauri na ɗauka ko su Abu Maleek ne suka fito cikin yin ƙasa da hannu na ɗura a keyboard na rubuta. *MASTURBATION* Ƙara yin ƙasa nai sosai nasa. *MATTER'S OF THE HEART* Ina Miƙewa tsaye na rubuta. *NIGERIA/KANO/ THE RAIN* A hankali na fara tafiya kafin na fara rubuta. *TSINTACCIYA CHAPTER 1...* ALLAHAMDULILLAH² UBANGIJI KA SANYA WANNAN LITTAFIN YA ZAMA HUJJA GARENI BA HUJJA A KAINA BA, ALLAH KA IYA MINI YA KA TAFE MIN KUSKUREN DA NAYI A WANNAN LITTAFIN, UBANGIJI AL-ARSHI KASA WANNAN LABARIN YA ZAMA DARASI AKAN WASU, YA UBANGIJI AL-ARSHI KA NUFI WANDA SUKA KARANTA LITTAFIN FREE AKAN SU BIYA NI🤲🏽 WALLAHI RUBUTU DA WAHALA DAN ALLAH ANUTIES SISTERS KU TAIMAKA, IDAN KUM ƘARANTA SAURAN LITAFFAI NA FREE KU SANYA KUƊIN KU MASU ALBARKA KU SAI *TSINTACCIYA* *TSINTACCIYA* _I'm very thankful to all my fans for their constant love and support I am what i am because of their unconditional love!_ *TSINTACCIYA* I can't describe komai a yanzu, amma labarin *TSINTACCIYA* zai tuna maka da *SIRRIN MU* zai tuna maka *UNCLE NE* *ABU MALEEK* is the best on my heart cos even me, Uhm! Na sha wahala kun san labarin Masarauta ai, is very different irin sosai ɗin nan. Littafin TSINTACCIYA Olrdy yayi replacing ABU MALEEK a zuciyar NIMCYLUV SARAUTA, wanda kuma daga shi sai bayan Azumi in sha Allah. BAN SAN YAYA ZAN MAKUE BAYANI AKAN LITTAFIN TSINTACCIYA BA, AMMA PAGE NA FARKO ZAI TABBATAR MAKA DA CEWA SALON NA MUSAMMAN NE, KUN SAN ABUN KANA TAFIYA ILIMI NA SAKE ZUWAR MAKA, AMMA ZAN IYA CEWA *TSINTACCIYA* ZAI IYA ZAMA THE BEST BOOK OF THE YEAR😍🔥. *🌈TSINTACCIYA🌈* NRML GRP - 300 VIP 500 ZA'A FARA ON 15/1/2022 AN JIMA DA FARA PAYMENT. FANS ƊIN ABU MALEEK BAZAN ƘARA YI MAKU ADDING KUWA BA, IYA KU ƊIN ZAN BARI IDAN KUN BIYA KAWAI KU TURA MIN SHAIDAR BIYA SHINE😍💪🏾MY VIP HAJIYOYI😂. WANDA BASU TAƁA KARANTA BOOK ƊINA BA SAI AKAN TSINTACCIYA KUMA AKWAI GRP ƊIN SU ZANGA FARIN JININ DA LITTAFIN ZAI SAMU. ZAKU IYA TURA KUƊIN TA NAN 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK KU TURA EVEDANCE TA NAN http://wa.me/+2348119237616 ZANYI MISSING SHIRARKU NA ABU MALEEK KAFIN A FARA *TSINTACCIYA* INA SONKU, INA ALFAHARI DAKU, MASI FITAR MIN DA BOOK ALLAH YA SHIRYA KU😂🤲🏽 *ALLAHAMDULILLAH* *SARAUTAR MARUBUTA*