*🕊️THE SEXXY BOSS🕊️* _( Book 3 )_ #Romantic #Comedian #Erotic #Story _Free page 1_ _Happy New year to you and all ur near dear ones💃 wish you all only the best..great health and happiness, peace, sucess and learning in All you Do...#Welcome 2023🕊️_ _*Littafin THE SEXY BOSS na kuɗi ne , Regular group ₦300... vip group₦500... SPC 1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki turo da katin MTN ta wannan number 08081202932 ,idan vtu transfer ne sai ku tura ta wannan number 09061466409 ga masu buƙatar complete book 2 Zaku biya ₦300 kar ku manta wannan book 3 ne muke typing nashi...*_ _Bazan Yi free page da yawa ba , only 3 pages zanyi na free page na book 3 ,maza hanzarta yar uwa ayi dake ₦300 kacal regular group🤌 masu buƙatar complete book 2 na THE SEXXY BOSS zaku biya ₦300 kacal..._ Kyakykyawan matashi ne Zaune a office ɗin sa Fuskar sa ɗaure babu alamun wasa ,girar sa ya haɗe su wuri guda. Motsa labɓan sa yayi kaman zaiyi magana sai kuma yayi shiru yana ɗan cizan laɓɓan sa . ƙasumba ya tara tamkar jikar arab , shigar Suit ne a jikin sa , lulun idanun nan nasa ya rufe su cikin baƙar tabarau . Kallon majinyaciyar yayi wanda a zuciyar ta cewa take tsarki ya tabbata ga Wanda yayi wannan halitta tamkar jinin larabawa. rubuce rubuce yayi yana miƙa mata takarda tare da cewa " Ki sayi wannan maganan idan kin fita ki tambaya inda Pharmacy yake . Ohk Doctor na gode . Kamin patient ɗin ta fita ne Wata Nurse ta shigo cikin sauri tana cewa " Sir Umair aikin gaggawa , wannan me haihuwan ba zata iya haihuwa da kan ta ba sai dai aiki . Bai bi takan ta ba ,bai kuma bata amsa ba ya miƙe yana nufar privacy n shi dake a office din . Nurse Badi'a ta Manta da wai wurin Toilet ne ,don hankalin ta a tashe yake , wata ƙila matan rayuwa ko kuwa mutuwa . Biyo bayan Umair tayi tana cewa " Sir..! Shi kam Umair da yake saissaita belt ɗin sa Alamu fitsari zai yi , ganin Nurse Badi'a ta biyo sa yasa shi juyowa yana ƙoƙarin fiddo da 🍌 zo nan taho ki gani.! Yayi maganan yana fiddo mata da Madam Joy din sa ,da gudu Nurse Badi'a tayi baya tana ficewa daga office din Baki daya. Juyawa yayi yana cewa " Marar kunyar ƙarya. Sigarin sa ya kunna yana fara buƙar ta , a haka ya fito yana tafe yana shan sigari sai da zai shiga ɗakin tiyata ne ya yarda ta. Da shigar sa kowa yayi baya yana basa wuri yana isa bakin gadon nan take nursese din suka zagaye shi , face mask duƙa suka sanya yayin da ,da hannun sa yake masu Alama duk wani abu da zai buƙata sai su miƙa masa , a ƙa'idar ɗakin tiyata dama ba'a magana . Bayan ya gama aikin ne yayi mata allurar barci yana fito daga room ɗin Wasu nurses mata biyu na bin sa . Direct moton sa ya nufa yana shugewa tare da barin asibitin . Gidan sa ya nufa kai tsaye . *** Ammie Maryam ce zaune tare da Alh Moddibo . Cikin sanyin murya take magana cike da murya dake ɗauke da tarin damuwa . Alh ya kamata Umair ya dawo gida , yau da kusan tsawon shekaru biyu kenan ya bar gidan nan har yau bai dawo ba . A satin nan sai muka samu ya dawo Nigeria daƙyar Julyb ya samu ya shawo kan sa . Ba Surayya tana cen Lagos ɗin ba?. Ammie ne ta buɗe baki tare da cewa " Yau kwanan ta biyu kenan da tafiya . Ni maganan Auren nan nasa nake yi , kaman idan muka sanar masa zai shiryu ya daina duk wani Abu da ya keyi . Shiru Daddy Yayi yana nazarin maganan Ammie Maryam kana yace " Ohk zan yi tunani akan lamarin . **** Kee Ina barasar take ne?? Cikin Sauri Surayya ta ƙarako tana aje masa ƙwalbar barasar a gaban sa tare da cewa " Yah Umair gashi nan . Amsa yayi daga hannun ta yana fara sha ƙwalƙwalƙwal da gani kasan ya ƙware a ƙwalɓewa . Ɗaɗɗake barasar yayi tare da cewa jeki ƙaro mun wani naji kwana biyu bai mun kaman na da baya. Hummmm to bari na ɗauko maka yaya Umair . Juyawa Surayya tayi tare da ɗaukar barasar tana nufar wani corner. A hankali yake kunshe idon sa tare da buɗe su , miƙewa yayi yana nufar gyefen gadon sa tare da duba architect bord ɗin sa ,wanda ya aje tamkar wani architecture . Hannun sa yasa yana kallon zanen Heart ɗin da yayi yana shafawa a hankali da hannun sa . A ko wani leveling ɗin heart ɗin sunan Umaima yasa . A kanki na fara sanin meye daɗin Sex , Akan ki kuma na fara sanin meye So.! Ko mawa yayi yana yin baya tare da zama yana bin sunayen Nata da kallo . Lumshe idanun sa yayi yana Tuno da ranan da ya dawo Nigeria da kuma tambayoyin da ya sha akan dalilin barin ƙasar nasa ta haihuwa. " A tsanake jirgin ya fara sauka a airpot ɗin yayin da masu tsaro ke saurin nufar jirgin da'alama wani babban mutum ne zai sauko , sakkowa yafara yi daga step na jirgin da naga An rubuta U.A.M a jikin jirgin (Umair Ahmad moddibo) . Fuskar sa ɗaure yake da gani kasan mai wannan fuskar babu wasa a cikin ta . Wani irin ƙasumba ya tara kaman jikar Sheikh mufti ya rufe tun daga gyefen fuskar sa har iziwa gyefen bakin sa . Ni kaina kokonto na shiga wannan baƙon balaraben daga ina ?? Ƙara Matsawa nayi dab dashi kana na cigaba da naɗo mawa masoyana rahoto. Jami'an tsaro ne suka rufa masa baya har da sojoji , dogayen yatsun hannun sa yasa yana gyara baƙar gilashin fuskar sa . A hankali yake bin ko ina na wurin da kallo ,tamkar wannan ce Rana ta farko da ya fara zuwa ƙasar tasa ta haihuwa. Yallaɓai me zaka iya cewa " Dan gane da mutanen da yawa da suke cewa kabar kasar Nigeriya ne saboda ka nema Aure ba'a baka, wannan yasa ka bar Nigeria na tsawon shekaru biyu da suka wuce shin gaskiya ne ko kuwa dai?. I miss her?? Abun da ya furta kenan a zuciyar sa ba tare da ya bama waɗanan yan jaridun Amsa ba. Julyb ne wanda dashi a cikin wanda suka taho ɗaukar sa yayi saurin isowa gare shi , wuce wa'anan yan jaridun sukayi tare nufar motocin su suna shigewa a mazaunin mai zaman banza Yah Sheikh.! Abun da Julyb ke ce masa kenan yana dariya ... Kallon sa Umair yayi kana ya kauda da kan sa daga garesa don wani irin bakin miskili ya koma fiye da yanda yake a da baya, lumshe waɗan nan lulun manyan idanun nasa yayi kana yace " Bazan xauka a gidan Daddy ba , mu wuce gida na ne kai tsaye kawai. Me yasa?. Kawai nayi Ra'ayin hakan ne.! Shiru Julyb yayi kamin yace " Amma me yasa kawai ra'ayi ... Nisawa Umair yayi tare da dawowa dogon tunanin da ya lula. Tashi yayi daga zaunen da yake yana nufar inda Surayya take , don yaji ta shiru bata taho masa da barasar ba . Tsayawa yayi yana kallon ta cike da mamaki da kuma ɓacin Rai ganin Yanda take zuba masa ruwa a barasar nasa . Keee kina da Hankali dama ke kika kashe mun ƙarfin barasar nawa ?. Saurin juyowa Surayya tayi kamin ta juya tana matsowa kusa dashi a ɗan tsorace kana tace " Ya..yaaahhh...ya Umair ,tana maganan Muryar ta na kyarma na tsoro ,tana zuwa dab dashi ta sheƙa da gudu tana nufan Bedroom ɗin ta ,bin bayan ta yayi yana cewa " Zo nan.! Ai bata tsaya sauraren sa ba ,tayi ciki tare da sa mawa ƙofan key don tasan idan ya damƙe ta mai kwatanta a hannun shi sai ALLAH . *** Ahmadu Bello University dake nan garin Zaria A.B.U . cikin sauri matashin yake nufar wani hall . Sir .! Ya tsaya dai dai bakin hall din da ake daukar mawa dalibai lectures . Lecturer ɗin ne ya fito yana kallon zugar ɗaliban ,wanda duka mutum ɗaya suka biyo ,duka domin shi suka zo.! Kallon uban zugan yayi yana cewa " Fahad da gaske ne labarin faɗan da naji kunyi a da ɗan uwan ɗalibi ka duke sa yanzu haka yana asibiti yanzu haka?. Kallon lecturer Fahad yayi kamin yace " Eh haka ne. Laifi yayi mun . Kallon sa Mr John yayi kana yace " Ohk amma kasan kana final year ne a digiri ɗin ka na biyu na zama cikakken likita . Kuma a ƙa'idar makarantar nan duk dalibin da yayi faɗa da ɗan uwan ɗalibi kora ne . Amsa wannan takardar ban hakuri ne ka cire ka kaima mawa shuwagabannin makaranta. Kallon takarda Fahad yayi kana cikin dakewar murya babu tsoro yace " Ba zan bada haƙuri ba , sai dai na bar makarantar , kallon abokanan sa yayi yana cewa " Ku mu tafi . Juyawa sukayi kusan su 8 suna barin Sir John a tsaye shi kam mmki ya gama cika shi . Love garden suka nufa kai tsaye acan suka zauna , kowa na topa albarkaci n bakin sa , sanin kan su ne sun san waye Fahad a murɗewar zuciya , karya ne yayi laifi tun yana yaro wai ya baka haƙuri sam baya hakan . Tsayawa nayi ina ƙare masa kallo na kurulla. Dogo ne mai ɗan dogon hanci amma bai sauka ba , gyefen fuskar sa ya aje siririn saje . Fatan sa kalon choco . Daga Ni kasan jikin sa da hutu dan manya ne kwarai musamman yanda fatansan ke sheƙi . A shekaru kuma ba zai haura 29 ba . Juyawa yayi yana kallon gyefen sa , ganin sababbin dalibai yayi suna saukowa daga stairs din hall na nurses department . ƙara ware idanun sa yayi hango ta da yayi tana saukowa hannun ta hade da juna kaman ma jin sanyi . Doguwar riga ce a jikin ta ta Atampha , a ɗaɗare take tafiya don ganin ya'yan manyan sun firgita ta ainun ,duk wani Confidence ɗin da take dashi ta nema ta rasa , to abun ka ga dama ba ƴar masu dashi ba . Wow.! Abun da ya furta kenan yana bin ta da wani irin kallo ganin mayafin ta na shirin ƙwancewa yasa Umaima saurin saka hannun ta tana rolling dashi tare da zagaye fuskar ta. Lukman .! Fahad yayi maganan still Ba tare da ya daina kallon Inda Umaima take ba . Fahad ya ɗai?. Bani takardar nan na cike akai ma hukumar makaranta. Cike da mamaki suke kallon sa , kamin Lukman ya miƙa masa takardar , nan take ya cike yana ba deeja tare da cewa ' je ki kai . Sa hannu Deeja tayi tana amsan takardar tare da nufar hukumar makarantan. Lukman ne ya kalli Fahad tare da cewa " Me yasa ka sauya shawarar yanzu . Swingum ɗin bakin sa ya wurgar yana cewa " wa'ancen ɗaliban JJC ne ko?. Eh mana .! Cewan ɗaya daga cikin su . Umaima ne da saurar daliban suka taho wuce , motsa bakin sa Fahad yayi yana cewa " Siiiiiiiii. Dukan sune suka juyi a tare kana yayi pointing din ta da yatsa yana mata alama ta taho . A hankali ta juya tana kallon ƙawarta fa'iza kana ta kalle shi , lukman ne yace " taho mana dake ake. Jin haka yasa Umaima Matsawa kusa dasu tana tsayawa hannun ta har a lokacin haɗe da ɗan uwan sa . Ɗago da idanun sa Fahad yayi kamin yace " Ya sunan ki?. A hankali Umaima tace" Umaima .! Wani department kike?. Nursing . Ohk to ayi karatu ban da wasa ." Gyaɗa masa kai tayi tana juyawa tare da barin wurin . Fa'iza ce ta kama hannun Umaima tana cewa " Ke Umaima kiyi hattara , wannan da kike ganin shi yaron Ministern tsaro ne . Kowa Shayin shi yake ba shida kirki ko kadan . Amma naga ya kiraki . To me kike tunani kenan . Hummmm nima dai bana ce ba. Amma ai baice komai ba akan ki . Muje kawai . *** A washe gari ne Umaima nata sauri don ta kimtsa kanta , a hankali ta fito daga Ɗakin Umma tana cewa " Umma Ni zan wuce. To Umaima ALLAH ya bada Sa'a sai kin dawo . To Umma . Juyawa tayi tana gyara hijab din ta Wanda tayi masa ɗin jelbab Har ƙasa . A zaure ne ta haɗu da Baba Sule . An tashi lafiya Baba . Lafiyalau Umaima har an fito? Eh Baba . To ki kula kin san dai ke ba kamar sauran yammatan makarantar bane ,ke kina ƙarƙashin lemar... Katse shi tayi tare da cewa to Baba. Don ita bata Son ana yi mata magana akan abun da ya wuce . Hannun sa yasa a aljihu yana fiddo da naira ₦200 Yana Bata tayi na Moto . Godiya tayi masa tana raɓawa tare da wucewa . *** Hall ɗin gaba ɗaya ya gauraye da hayaniyar student , ita dai Umaima da Fa'iza suna daga can saman hall ƙarshe sunji hall ɗin yayi tsit ne ,wanda yasa su kallo kasan Hall din . Fahad ne da Abokanan sa suka shigo . Inda lecturer Ke tsayuwa ya je ya tsaya bai ce komai ba .Deeja ce tace Ina Umaima take?. Miƙewa Umaima tayi a hankali tare da kallo Deeja . Yowa sauko . Fara saukowa Umaima tayi tana isowa inda Su Deeja da sauran Abokanan Fahad Ke tsaye . Fahad ne ya taho yana kallon wata da take kujerar farko . Ke tashi ki koma baya . A hankali budurwar ta dauki jakarta tana yin baya. Kallon Umaima Yayi yana cewa " Yau zauna anan ,daga yanzu kullum anan zaki rinƙa zama . Gyada masa kai tayi kamin ta shiga ta zauna . Yauwa Year 1 students , wannan da kuke gani Budurwar Fahad ne don haka kowa ya kula..! Buɗe baki Umaima tayi cike da mmki . Shiru hall din akayi kana Umaima tayi saurin juyawa ga Fahad da ita yake kallo . Murmushi ya sakar mata yana daga mata gira . Saurin kasa da kan ta tayi kamin taga ya iso ga su Deeja yana cewa " To ku muje.! Suna fita Fa'iza ta taho tana zama gyefen Umaima kamin tace "Umaima baki na da Aure ba.? *Littafin the sexy boss na kuɗi ne Regular group ₦300 vip group₦500 spc ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki Turo da katin MTN ta wannan number 08081202932 . Masu buƙatar complete book 2 na sexy boss ya kammala ,zaku same shi akan ₦300 kacal* RAMCY HERBAL💃💃Tabbas da kaji wane ba Banza ba , wani kaya sai amali , rugun babban motsi , margamargan dutse kafi gaban Aljihu ,wannan nima kaina da baki na na faɗi haka yake🤞. Ina kuke ƴan Uwana manyan mata ,shin kuna ina?💃 Matso kusa ga babban dama ta samu daga hannun wannan shahararriyar ƴar mutan Sokoto RAMCY HERBAL ta shirya tsaf don kawo mana magunguna da dama meye matsalar ki Amaryar Oga?? Uwar gidan Alhaji kefa? Maza saurara kiji wannan magunguna daban ne da saura daga taskar ƴar mutan Sokoto . -Maganin ƙanƙancewar gaban ɗa namiji -Maganin sanyi na mata da na maza -Gumbar riɗi , gumbar aya ,gumbar ƙwaƙwa , gumbar dabino. -Zumar ni'ima -Zumar ƙiba -Zumar goran tula -Dambun ni'ima -Zumar ƙwakwa da ta dabino -powder hip up Dana breast elargement . -tsumin ƴar gata -Tsumin tabaje -Maganin ciwon sugar -Maganin hawan jini RAMCY HERBAL ba anan ta tsaya ba , ta kuma taho mana da kayan gyarar jikin mu...💃💃 -Dilka Soap -Whitening Cleanser -malato soap -Half cast soap -shu'umin Humra tare da turaruka masu ƙamshi ,da zai rikita Oga in a few sec. Ga masu buƙatar ƙarin bayani maza hanzarta ku tuntuɓi wannan number 07032209881 / 08109511467 . Address: Sabon titin sokoto rima , kafin wajen sha'aban mai kankana mun gode.! *MMN TEDDY* *🕊️THE SEXY BOSS🕊️* _( Book 3 )_ _Free page 2_ Shiru Umaima tayi kana a hankali tace " Eh ,amma Ni ai bana Son wannan Auren . Me yasa ke kuwa? Fa'iza tayi maganan cike da mamaki . Hummmm sauke gauron numfashi Umaima tayi kana tace kina Son sanin dalili na ne na faɗin haka? Taho mu fita daga Waje . Miƙewa suka yi a tare suna ficewa daga hall din . A can gindin bishiya Umaima da Fa'iza suka zauna , kana Umaima ta fara bata labarin tun daga haɗuwar Sir Umair da kuma ita ,da yanda ya kyeta mata mutuncin ta ,cikin zalunci da mugun ta . Wanda tajirar duniya ta gani a tare da shi . Cigaba tayi da bata labarin yanda ta bijire mawa Auren Umair har iziwa lokacin da Yaya Hannatu tazo har gidan Su Ashiru ta ɗauke ta. Hawaye ne ya fara bin kuncin Umaima kana ta cigaba da cewa " Bayan na koma gidan mu da zama ne , rayuwa kawai nake ,don a halin da nake ciki har na gwammaci mutuwa ta dana cigaba da Rayuwa.! Kin san meye Abun mamakin maƙwabta duk inda na wuce masu tausaya mun nayi masu zagi nayi ,dama a ko'ina baka rasa magauta. Ana tsaka da wannan Abu don har takai bana Son fita ko nan da can. Ƙwatsam sai ga Yayar Mahaifiya ta wato Hajiya Turai , ita ta ɗauke Ni duk daƙyar Hajiya Balki ta amince da hakan . A cewan ta itama bata zuwa du basu ba zata ɗauke Ni ta kaini wurin ta ba. Sosai Hajiya Turai take roƙon Abata Ni , Amma sai Hajiya Balki ta shafa masa idon ta ƙwali tace ita sam... A da baya sam Hajiya Turai bata so Nuna mawa Hajiya Balki cewa tana da wani alaƙa ga Umair ba ,amma ganin ta rufe ido tana tijara yasa ta Cewa " Hajiya Wai kin ko san ina da alaƙa da Umair wanda yayi lalata da Umaima? Anan ne ta zaiyane mawa Hajiya Balki yanda take da Umair . Umaima kan sosai ta firgita , don ita a lokacin ne taji sam ba zata iya bin Hajiya Turai ba . Hajiya ki bani Umaima ,ta zauna dani , tun da komai ya watse a lamarin Auren nata dangin wancen sun saki don dama babu Aure . Ki bani Umaima ta zauna a ƙarƙashin kulawata har Allah ya sauke ta lafiya . Daga nan sai a ɗaura Auren ta da Umair . Wani irin bugawa ƙirjin Umaima tayi ,don ita ko sunan Umair bata sa ana ambatowa , a cewan ta shi ne mutumin da ya lalata mata komai na rayuwan ta . Ji tayi cikin ta na wani irin murɗawa irin wanda bata taɓa ji ba. Wayyo Hajiya zan mutu , tayi maganan da ƙurar ,wannan yasa Hajiya Turai saurin nufar Umaima da Hajiya Balki. Jini ne suka ga ya ɓalle yana ta zuba kaman mai haihuwa . Subhanallahi meke faruwa ne? Cewan Hajiya Balki , wanda Hajiya Turai kinkiman Umaima tayi tana nufar ɗakin Umma da ita . Wayar ta ta ɗauka tana kirar likitan ta dake nan kusa . A taƙaice a wannan rana cikin dake jikin Umaima ya zube . Umma Kam Hamdala tayi , haka ma kowa na dangin Umaima. Ƙwana uku tsakani ,Hajiya Turai ta tafi da Umaima gidan ta na Abuja . Anan ta cigaba da Rayuwa tsawon shekara ɗaya , Hajiya Turai sosai ta bada gudunmuwar ganin Umaima ta yi ilimi ta koya mata abubuwa da dama na rayuwa . Sam a farkon zaman ta a gidan bata nuna mata wai ga abun da take buƙata da ita ba ,sai bayan Alh Moddibo yayi tattaki wurin nema mawa ɗan sa Umair auren ta . A wannan karon su Baba Sule sun Amince da hakan , sati biyu suka sanya aka yi Ɗaurin Auren bata tare da an tare jama'a ba. Tun daga nan ne Hajiya Turai ta fara faɗa mawa Umaima dalilin da yasa tayi ruwa tayi tsaki wurin ganin Anyi wannan Aure shine duk wani dukiya na Umair zata sata a hanyar da zata ga bayan sa . Har tana cewa itama sai ta dau ki fansar budurcin ta . Ɓangaren Daddy kuwa cewa yayi sam kar a sanar mawa da Umair wannan Auren dole sai ya hukunta shi akan abun da ya aikata mawa Umaima . Wannan yasa Hajiya Turai zama tana jirar ranan Da Daddy zai Amince a sanar da Umair wanda a wannan lokacin bai dawo Nigeria ba. Numfasawa Umaima tayi tare da juyowa tana kallon Fa'iza dake sauraron ta . murmushi tayi tana cewa" Fa'iza wai shin kin san meye?? Zuciya ta ta kamu da Son sa.! Fiddo da ido Fa'iza tayi tare da cewa" Wa kenan ? Umair.!ina tuna maganan sa ta farko da yayi mun cikin sanyin rai shine " Ina Sonki kuma dole zaki Soni kema.! Abu kamar wasa Kullum ina jin soyayyar sa a xuciyata ne ammma , don a zahiri da gangar jiki na na tsane sa.! Dariya Fa'iza ta sheƙe dashi har da buga ƙafa . Ke Malama ki aje wani zancen Bakya son Mijin ki , kina son shi ,abun da yayi maki me kawai bai kyauta ba. Uhmm ki daina ce masa miji na, Ni fa ba'a Son raina aka ɗaura mun aure dashi ba . Don a shawarce ma yayi ta zaman sa a can ƙasar da ya tafi , don a lokacin da yayi kuskure na shiga gidan sa a matsayin mata , na tausaya masa ,don bazan taɓa yafe masa akan abun da yayi mun ba..! Taso mu koma hall ƙila an fara mana lectures . *Na gobe ne wannan nayi maku shi a yau ,shi yasa kuka gan shi guntu , gobe mai yawa zamuyi Inshaallh🙏* *🕊️THE SEXY BOSS🕊️* _( Book 3 )_ _Free page 2_ Shiru Umaima tayi kana a hankali tace " Eh ,amma Ni ai bana Son wannan Auren . Me yasa ke kuwa? Fa'iza tayi maganan cike da mamaki . Hummmm sauke gauron numfashi Umaima tayi kana tace kina Son sanin dalili na ne na faɗin haka? Taho mu fita daga Waje . Miƙewa suka yi a tare suna ficewa daga hall din . A can gindin bishiya Umaima da Fa'iza suka zauna , kana Umaima ta fara bata labarin tun daga haɗuwar Sir Umair da kuma ita ,da yanda ya kyeta mata mutuncin ta ,cikin zalunci da mugun ta . Wanda tajirar duniya ta gani a tare da shi . Cigaba tayi da bata labarin yanda ta bijire mawa Auren Umair har iziwa lokacin da Yaya Hannatu tazo har gidan Su Ashiru ta ɗauke ta. Hawaye ne ya fara bin kuncin Umaima kana ta cigaba da cewa " Bayan na koma gidan mu da zama ne , rayuwa kawai nake ,don a halin da nake ciki har na gwammaci mutuwa ta dana cigaba da Rayuwa.! Kin san meye Abun mamakin maƙwabta duk inda na wuce masu tausaya mun nayi masu zagi nayi ,dama a ko'ina baka rasa magauta. Ana tsaka da wannan Abu don har takai bana Son fita ko nan da can. Ƙwatsam sai ga Yayar Mahaifiya ta wato Hajiya Turai , ita ta ɗauke Ni duk daƙyar Hajiya Balki ta amince da hakan . A cewan ta itama bata zuwa du basu ba zata ɗauke Ni ta kaini wurin ta ba. Sosai Hajiya Turai take roƙon Abata Ni , Amma sai Hajiya Balki ta shafa masa idon ta ƙwali tace ita sam... A da baya sam Hajiya Turai bata so Nuna mawa Hajiya Balki cewa tana da wani alaƙa ga Umair ba ,amma ganin ta rufe ido tana tijara yasa ta Cewa " Hajiya Wai kin ko san ina da alaƙa da Umair wanda yayi lalata da Umaima? Anan ne ta zaiyane mawa Hajiya Balki yanda take da Umair . Umaima kan sosai ta firgita , don ita a lokacin ne taji sam ba zata iya bin Hajiya Turai ba . Hajiya ki bani Umaima ,ta zauna dani , tun da komai ya watse a lamarin Auren nata dangin wancen sun saki don dama babu Aure . Ki bani Umaima ta zauna a ƙarƙashin kulawata har Allah ya sauke ta lafiya . Daga nan sai a ɗaura Auren ta da Umair . Wani irin bugawa ƙirjin Umaima tayi ,don ita ko sunan Umair bata sa ana ambatowa , a cewan ta shi ne mutumin da ya lalata mata komai na rayuwan ta . Ji tayi cikin ta na wani irin murɗawa irin wanda bata taɓa ji ba. Wayyo Hajiya zan mutu , tayi maganan da ƙurar ,wannan yasa Hajiya Turai saurin nufar Umaima da Hajiya Balki. Jini ne suka ga ya ɓalle yana ta zuba kaman mai haihuwa . Subhanallahi meke faruwa ne? Cewan Hajiya Balki , wanda Hajiya Turai kinkiman Umaima tayi tana nufar ɗakin Umma da ita . Wayar ta ta ɗauka tana kirar likitan ta dake nan kusa . A taƙaice a wannan rana cikin dake jikin Umaima ya zube . Umma Kam Hamdala tayi , haka ma kowa na dangin Umaima. Ƙwana uku tsakani ,Hajiya Turai ta tafi da Umaima gidan ta na Abuja . Anan ta cigaba da Rayuwa tsawon shekara ɗaya , Hajiya Turai sosai ta bada gudunmuwar ganin Umaima ta yi ilimi ta koya mata abubuwa da dama na rayuwa . Sam a farkon zaman ta a gidan bata nuna mata wai ga abun da take buƙata da ita ba ,sai bayan Alh Moddibo yayi tattaki wurin nema mawa ɗan sa Umair auren ta . A wannan karon su Baba Sule sun Amince da hakan , sati biyu suka sanya aka yi Ɗaurin Auren bata tare da an tare jama'a ba. Tun daga nan ne Hajiya Turai ta fara faɗa mawa Umaima dalilin da yasa tayi ruwa tayi tsaki wurin ganin Anyi wannan Aure shine duk wani dukiya na Umair zata sata a hanyar da zata ga bayan sa . Har tana cewa itama sai ta dau ki fansar budurcin ta . Ɓangaren Daddy kuwa cewa yayi sam kar a sanar mawa da Umair wannan Auren dole sai ya hukunta shi akan abun da ya aikata mawa Umaima . Wannan yasa Hajiya Turai zama tana jirar ranan Da Daddy zai Amince a sanar da Umair wanda a wannan lokacin bai dawo Nigeria ba. Numfasawa Umaima tayi tare da juyowa tana kallon Fa'iza dake sauraron ta . murmushi tayi tana cewa" Fa'iza wai shin kin san meye?? Zuciya ta ta kamu da Son sa.! Fiddo da ido Fa'iza tayi tare da cewa" Wa kenan ? Umair.!ina tuna maganan sa ta farko da yayi mun cikin sanyin rai shine " Ina Sonki kuma dole zaki Soni kema.! Abu kamar wasa Kullum ina jin soyayyar sa a xuciyata ne ammma , don a zahiri da gangar jiki na na tsane sa.! Dariya Fa'iza ta sheƙe dashi har da buga ƙafa . Ke Malama ki aje wani zancen Bakya son Mijin ki , kina son shi ,abun da yayi maki me kawai bai kyauta ba. Uhmm ki daina ce masa miji na, Ni fa ba'a Son raina aka ɗaura mun aure dashi ba . Don a shawarce ma yayi ta zaman sa a can ƙasar da ya tafi , don a lokacin da yayi kuskure na shiga gidan sa a matsayin mata , na tausaya masa ,don bazan taɓa yafe masa akan abun da yayi mun ba..! Taso mu koma hall ƙila an fara mana lectures . A tare suka mike suna barin inda suke . **** Safiyar Lahadi zaune Umair yake a ƙayataccen falon gidan nasa , wanda komai na falon aka yi masa Adon White and golden colour . Gyefen guda Wayoyin sa ne sai Laptop da yake aiki dashi . A hankali Surayya ke ta kowa har zuwa inda yake. Ba tare da ya ɗago ya kalle ta ba ya motsa bakin sa tare da cewa " Kinyi break fast kuwa?. Eh Ya Umair ". Ta basa Amsa cikin ɗari ɗari , don tun da ta rufe kan ta jiya bata buɗe ba sai yau . Ɗago da idanun sa yayi yana sauke su akan Akwatin da ta riƙo kana yace " Wannan kuma fa na mene??? . Uhm.uhnmm... Gida zan koma yau . Ta ƙare maganan tana kallon ƙasa don bata Son su haɗa ido sam , don a tunanin ta ya manta da abun da tayi masa ne jiya.... Ohk Hakan yayi ,don ko baki shirya ba ,dama Already na riga da nagama yanke hukuncin yau zaki bar gidanan . Mai yasa kike zuba mun Ruwa a Barasa na?. Shiru Surayya ta kasa basa Amsa . Keee ba magana nake maki ba??? Ya yi mata maganan yana daka mata tsawa .! Cikin sauri ƙwallah na ta ruwa a idon ta tace " Saboda illa ce ga lafiyar ka ." Ohhh shine Kike zuba mun Ruwa kenan. Kasa basa amsa tayi . Wuce muje nasa Driver ya kai ki . Saura kuma ki ƙara dawowa . Rufe Laptop ɗin yayi yana yin gaba ita kuma Surayya na bin sa A baya . *** Zaune take cikin shiga ta kosassun manyan Hajiyoyi , a ki shingiɗe take ta ɗaura hannun ta ɗaya a tumtum , Sosai ta faɗa duniyar tunanin ko tunanin me take Allah ma sani. Ƙarar gudun motan sa kawai taji ta shaida tabbas shine ya dawo . Sauke ajiyar zuciya tayi tare da cewa " Allah yaƙara kiyaye mun kai . Cikin zafin nama da tafiya kaman mai sassarfa don da ka ganshi kaga tsayayyen namiji ya shigo falon tare da nufo inda mahaifiyar tasa take a kishingiɗen A saman carpet . Gyefen ta ya zauna yana faɗin Barka da Gida Ammie . Fahad.! Sunan da ta furta' kenan fuskar ta ɗauke da sihirtacciyar murmushi irin ta uwa da ɗa. Na'am Ammie . Me ya faru School ɗin naku , DA ya kirani ya shaida mun komai . Fatan dai ka cike wannan rakardar?. Ka ga kuna final ne , Don haka kayi haƙuri ka cike nasan ka da kafiya ... Murmushi Fahad yayi kana yace " Ammie Ai na cike . Cike da mmki take kallon sa kana tace ' wannan sauyin fa na mene??. Ammie ita ce kawai na gani , a lokaci guda naji zuciya na ta karaya ta kamu da Son ta .! Kaji mun shakiyi , wacece ita ɗin ? Dama nasan ba don haka kurum zaka zakaa cike ba. Ammie don ita ne nayi , UMAIMA.! Wow nice name , ai Ammie sai kin ganta a natse take Ina Son ta zama matana.! Kai fa baka da kunya a gaba na kake faɗan haka . Dariya Fahad yayi yana cewa " Daddy ya dawo ne?. Kallon sa Ammien tayi kana tace " Ohk zaka je kenan shima ka labarta masa kayi Mata ko?. To bai dawo ba tukuna . Ɗan sosa ƙyaya yayi don ya fahimta Ammien nasa ta gano shi , wannan yasa shi tsallaka wa yana cewa " To Ammie bari na shiga daga ciki . To a sauko lafiya . Wuce su yayi don nufa Apartment ɗin shi da yake ɗauke da yalwataccen falo da kuma Bedroom sai privacy . Juyawa Ammien nasa tayi tana kallon mai aikin ta tare da cewa " Aka kai masa Lunch ɗin sa yanzu ... *** Yau kwanan Surayya uku kenan da barin gidan Umair , shi kaɗai yake rayuwar sa ,ya sha irin wannan kalon barasa gobe yasha wani daban. Ƙarar door bell yaji wanda bai motsa daga inda yake ba . Kuma bai bada umarnin shigowar ba . Ƙamshin turaren tane ya fara kai ma saƙon sa har ƙwaƙwalwa . Zuciyar sa na da idanun sa na Son ɗagowa don Yaga waye ne ? Amma miskilanci ya hanasa yin hakan. Cike da wani irin tako take ƙarasowa zuwa inda yake , kana ta zauna gyefen sa . Hannun ta tasa tana shafa ƙasumbar fuskar sa da yabar shi shimmm. A hankali ta furta Mah SEXXY BOSSS. Ɗago da manyan idanun sa yayi yana kallon na Hajiya bishira , da ita ce kaɗai take kirar sa da wannan sunan . Ya akayi.??? Yayi maganan da tambayen ta kai tsaye . Nayi missing komai naka musamman abun daɗin ka tayi maganan tana lumshe idanun ta tare da kai hannun ta tana shafa🍌 ta . Lumshe idon sa yayi yana jin wani baƙon yanayi . Ita ko Hajiya bishira ci gaba tayi da shafa masa tana mulumulan ta . Hannun sa yasa yana saurin ɗaurawa a nata tare da ɗauke shi daga 🍌 , ke tashi ki fice ki bani wuri . Komai nawa na Umaima ne , ba zanji komai ba don ina tare dake . Ita kuwa Kallo na kaɗai tayi ko a buƙata nake sai naji komai yayi mun dai dai . Umair trust me you'll enjoy it , zaka ji daɗina , kuma nasan You will appreciate . Banza yayi mata yana cigaba da karkaɗa Ruwan sa yana ƙwalɓewa . Ganin ba ta kanta yake ba yasa ta sauke mayafin ta , tana ƙoƙarin Sauke komai na jikin ta ne yasa shi miƙewa tare da nufar upstairs Yana shirin hayewa ya barta nan . Saurin bin bayan sa tayi tana rungume shi tare da manna mata Albarkatun ta a bayan sa . Pls Umair , Kasa a ran ka Ni kawai don nasa ka jin dadi ne , amma So Umaima ce kake mawa . Cak ya tsaya kana ya juyo yana kallon ta tare da zame jikin shi daga nata . Ohk zamu ci gaba da mu'amala kaman baya ,amma kar kiyi kuskuren sauya wannan mu'amala , ko a fichewar Hayyaci kar Kice kina Sona.! Bana buƙatar son Jin haka daga bakin kowa sai mace ɗaya Umaima.! Saurin gyaɗa masa kai tayi tare da cewa ' Na amince.! Free page zai ƙare a next page , a page 3 Inshaallh maza hanzarta ki biya naki an taya ki a paid group...💃💃💃 *Littafin the sexy boss na kuɗi ne , Regular group ₦300...VIP group₦500... SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki turo da katin MTN ta wannan Numbobi 08081202932 , idan VTU transfer ne sai kuyi ta wannan number 09061466409...Masu buƙatar complete book 2 ,Zaku biya ₦300* *ANTY MMN TEDDY* *🕊️THE SEXXY BOSS🕊️* _(Romantic and comedian)_ _Book 3_ _Last free page 3_ *Daga Wannan page ɗin Free page ya ƙare hanzarta wajen mallakar taki ... Regular group ₦300... VIP group₦500... Special ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan number 08081202932 masu kuma buƙatar complete book 2 ba THE SEXXY BOSS Zaku biya ₦300 kacal.* *** Hannun sa yasa yana daɗa rungume ta tsama a jikin sa . Yayin da Bishira ke bin duk wani ilahirin jikin sa da Kissing , hannayen su yasa hana haɗawa da nashi wuri ɗaya fuskokin su na kallar juna . A hankali yakai bakin sa saman laɓɓan ta yana fara tsotsan ta cikin wani irin salo , wanda gaba ɗaya ilahirin jikin bishira rawar ƙyar yake , don dama a hannu take , an sha na daɗi anyi tatul . Zame bakin sa yake ƙoƙarin yayi nan take ta yi saurin sa nata bakin tana Haɗawa da nata ,tare da cigaba da tsotsan bakin shi tana mai ƙara manna jikin ta da nashi . Umair ne ya kai hannun sa yana shafa ta tun daga saman wuyan ta har zuwa bayan ta yana shafa tare da bin ko ina da wani irin tafiyar tsutsa gurrr³ da yatsun sa . Ƙanƙamesa Bishira tayi jin yatsunsa a ƙasar ƙugunta yana jan jagidan jikin ta a hankali ... Baya tayi yuuuuu nan yayi saurin tarota tare da riƙeta , ganin ƙafafun su na neman gaza ɗaukar su yasa shi ɗaukar ta cak yana nufar 3 seater da ita , fara raba kayan jikin ta yayi yana yi tare da kai bakin sa yana Kissing ɗin tun daga fuskar ta har zuwa Wuyar ta . Rigar jikin ta ya cire tare da wurgar dashi gyefe guda. Ganin Nonowun ta yayi tsam tamkar bana Babban mace ba , wacce ta haura ma 40yrs. Lallai da'alama bishira ana sha'ani . Don ko ba'a faɗa maka ba jikin ta na shan gyara . Hannayen sa yasa duka yana turbitsa su tsankan kanin nonuwan ta tare da fara matsasu yana ligwigwita n su . Washhhh Aahhh Umair....ahhh daɗiii bai bi takan ta ba sai maganan nan tasa da ya saba Muryar sa dake babu wasa yace " Bana Son hayaniya .! Kuji ɗan iska😂. Kama bakin ta Bishira tayi yana cigaba da sarrafa ta da juyata duk yanda yake so , sai dai tayi ta nishin daɗi ,babu Damar sambatu don sanin kanta ne tana fara masa sambatu zai sauka daga kan ta ya bata wuri . Nishi take tana daɗa gantsaro masa ƙirjin ta sama . Bakin sa ya kai yana ɗaura harshen sa saman nonuwan ta tare da fara motsa harshen sa a iya zagayen nipples ɗin ta . Yana wani irin wasa da harshen sa a kan nipple ɗin nata , a hankali ya luma ta cikin bakin sa yana fara tsotsan ta tare da shafa gyefen fuskar ta . Ina...inaaaa Son ka Umair..!!!!! Cak yaja ya tsaya daga komai da yake keeee. Ke me kika ce?? Kina So na.? Shiru bishira tayi tana raba ido , don sam bata san lokacin da bakin ta ya furta hakan ba . Ke tashi da ALLAH Malama . Tashi ki fice mun daga gida. Kamin yanzu na haɗaki da kar nuka . Ba cewa nayi maki kawai jin dadin juna zamuyi ba . Babu maganan soyayya ?. Shine kike faɗin Kina So na?. Miƙewa yayi daga in da yake yana ja baya , cikin tsawa yake faɗin " I say Outttt.! Jikin bishira ne ya hau rawa karrr karrr ƙarrrrrr. Idon ta ne ya fara fidda ƙwallah don a duniya ta fi jin daɗin Sex da shiɗin kaɗai , kowa ji take shafan mai yake mata . I'm sorry Umair .Ke fita nace.! Yanda yake mata maganan kaman yayan ta ba ƙamin bayan bayan ta ba. Miƙewa tayi a hankali tana ɗaukar rigar ta tare da mayarwa jikin ta . Na baki minti biyu ki tattara ki bar mun gida , idan kuma na dawo na tadda ke zaki ga Abun da zan Maki . Ɗaukar keys ɗin shi yayi tare da juyawa yana ficewa daga Falon . Farfajiyar gidan sa ya nufa yana shiga moton sa cikin wani irin mahaukacin gudu ya bar gidan . *** Asibiti ta nufa wanda da isan sa cikin sassarfa ya shige office ɗin sa . Kai tsaye ko zama baiyi ba ya nufi fridge ɗin sa yana ɗaukar barasar sa wanda safe rana dare a gida a ko'ina shan sa yake. Zama yayi yana fara zuba ta a cup Yana ƙwalɓewa , a hankali yaji ana masa knocking Wanda yasan baya wuce Nurse Badi'a . Yesss.! Abun da yace kenan yana cigaba da shan barasar shi . Shigowa tayi a hankali tana sa hannun ta cikin jakarta tare da cewa " Doctor ga Abun ka ,jiya ka manta dashi ka tafi ka barshi bayan ka gama tiyata . Ɗago da idanun sa yayi yana kallon kwalin sigari . Hannun sa yasa yana amsa . Cikin maye ya fara cewa " Wannan mai naƙudar tun juya ta haihu??. Girgiza kai Nurse Badi'a tayi ,kamin tayi magana ne yace " Ku kaita tiyata room a fara shirin tiyata ,nan da 10 minutes zan zo . Ohk Sir". Juyawa Badi'a tayi cikin sauri don ƙaddamar da Umarnin Shugaban nasu . *** Ɗakin tiyatan nurses ne kowa na tsaye ana jirar isowar Dr Umair . Komai an tana da alluran da ake yi ne na dogon barci ba'a kawo ba . A haka Umair ya shigo ya taddasu . Bin ko ina na wurin yayi da kallo yayin da nurses ɗin suka basa wuri . Rigar tiyata ya saka , kana yasa facemask ,Ina Sauran Alluran? Ya tambaya cikin Muryar maye . Nurse Badi'a ce tace " sune babu amma yanzu an jee....Dr Kan yaron ya fara hudowa . Saurin maida hankalin su suka yi ga mai haihuwan , innalilahi Dr Ƙafar jaririn ne ya fara fitowa a maimakon kai . Dafa kai Umair yayi yana rasa abun yi ,gashi ba allura kusa bare suyi gaggawar yanka ta . Laiter suka ga ya kunna sai ga wuta , a ƙafan yaron ya ɗoɗana wanda yasa su saurin buɗe baki suna mmkin wannan wani irin aiki ne . Cikin sauri kuwa yaron ƙafafuwan nasa ya koma . Gani sukayi cikin na juyawa wulll³ , sai gashi ya dawo ta ka. Hamdala Nurse Badi'a tayi suna saurin amsan haihuwar ,sai ga yaro ya faɗo na miji . Doctor doctor suka hau kirar sunan Umair da ya faɗi nan a buge . *** Umaima ne tayi shiru tana sauraren labarin gidan Radio da Hajiya Balki ke saurara . Wanda ake faɗin kasada da rayuwa 'r da Sir Umair Ahmad moddibo yayi . Kuma ƙarƙashin mahakuntan Lafiya sun amshi Lasisin shi ,an dakatar dashi daga Ko wani aikin likitanci ba'a yarda ko magani yaba marar lafiya ba har zuwa tsawon shekaru uku . Shiru Umaima tayi a hankali ta miƙe tana shigewa ɗakin Umma , Hawaye ne taji yana bin kuncin ta , wanda a tayi saurin saka hannun ta tana goge wa . Wayar ta ta nufa tana kirar Hajiya Turai wanda cikin sauri ta ɗaga kirar tare da cewa " Ƴata ɗaya tilo kowa lafiya ko?. Momy zan zo Abuja gobe Inshaallh . Murmushi Hajiya Turai tayi kamin tace " Kinji Abun da ya faru da Umair ko?. Yanda taji Hajiya Turai na maganan sam babu damuwa a tare da ita yasata cewa " Eh . Shiyasa zan taho . Ohk nima hakan na keso , amma wani hanzari ba gudu ba , Umair tun a juya yabar ƙasar nan zuwa Ƙasar Oustralia . Gaban Umaima ne ya yanke ya faɗi. Kizo gobe ina son mu tattauna . Kashe wayar Umaima tayi gaba ɗaya tana zaman yan bori a falon . Mai yaje yi? Yanzu babu mai rarrashin sa akan abun da ya faru dashi??? Me yasa Ammie ta bar sa ya tafi???. Abun da ta tsinci kan ta da cewa kenan .! **** Ɓangaren Umair kuwa koda ya tafi ƙasar Oustralia wata uku yayi yana horo na zama sojan ƙasa da ƙasa aka sin da da ya kasance Sojan ƙasar Mahaifiyar tasa , amma a yanzu ya koma sojan ne shi na ƙasa da ƙasa ,soja mafi haɗari kenan , wanda idan sojoji suka ga irin su gudu suke yi . Sai da ya gama karɓan wannan horo kana ya zama cikakken soja . Watan sa huɗu ya fara shirin dawowa gida Nigeria . Ƙwanan sa biyu da dawowa Nigeria , Ammie duk basu sani ba , sai dai kawai Ammie da take zaune tana kallon news taga an hasko ɗan nan nata . Anan ne taji ana masa jinjina yayin da aka ƙara masa sojoji kusan ɗari wanda suke a ƙarƙashin sa . Anan ne yan jaridu k watsa asalin labarin sa ,kasuwar cin sa da kuma matsayin sa na sojann ƙasar Mahaifiyar sa ,a yanzu kuma ya koma sojan ƙasa da ƙasa . Hankalin Ammie ne yayi sama . Rasa me zatayi tayi ,kuka ko farin ciki . Sam ta kasa kirar Daddy da Hajiya Turai ta faɗa masu ,don Daddy Yana can gidan Hajiya Turai . Hayewa sama tayi tana ɗaukar mayafin ta tare da nufar farfajiyar gidan ta , moton ta ta shige tana nufar gidan Hajiya Turai . Bayan ta isa ne tana farfajiyar gidan , Sai ga kirar Umair ,ɗauka tayi kamin ta masa magana yace " Ammie ina gidan ki yanzu haka kuma Bakya Nam . Yanzu ka taho gidan Hajiya Turai ina can .! Katse kirar tayi tana shiga daga ciki . A falo ta taddasu duka Umaima Surayya , Fareesa Daddy da kuma ita kan ta Hajiya Turai . Kowa fuskar sa ɗauke da fara'a har da ita kan ta Hajiya Turai da take dariyar yake na ciki na ciki . Kun ga ko abun da nagani yanzu??? Cewan Ammie idon ta na fidda waye . Miƙewa Fareesa da Surayya sukayi da gudu suna rungume Ammie tare da cewa " Ai Ammie mun riga ki gani ma . Dariya Daddy Yayi haka itama Hajiya Turai kana tace " Ai alhmdllh . Nufo Umaima Ammie tayi tana rungume ta ,anan Umaima ta gaishe ta ,tana nufar wata hanya tare da cewa Ammie bara na kawo maki Ruwa.! Ai fa maza don yau makoshina ya bushe ina cikin farin ciki . Murmushi duka suka yi Yayin da Umaima ta nufi coridor . Bari na kira Umair ɗin tun da shi komai na shi a cikin baƙin miskilanci yake yi ,har ya tafi Oustralia yayi wannan aikin ba tare da mun sani ba. Ai yanzu haka ma kila ya ƙariko. Don kamin na shigo ya shaida mun yana nan Abuja . Ya sauka a gida na.... Wani irin kallo Hajiya Turai ta yi mawa Ammie kamin tace wani Abu sai sukaji sallamar sa . Sanye take cikin shigar suit baƙaƙe Gashin nan nashi ya kwanta luffff ,kasumban nan da ya tara ya rage shi yabar saje dai dai . Surayya ne ta isa gareshi tana hugging nashi ,haka Fareesa da ke faɗin Wlcm back to Nigeria Ya Umair". Murmushi yayi yana buɗe baki zaiyi magana sai suka ga yaja ya tsaya... A hankali ya raba jikin sa dana ƙannin nasa kana yace " Ammie Ina jin kaman Umaima na nan?. Cikin sauri Ammie tace " Umaima kuma? A ina kenan?. Juyawa yayi yana kallon ko ina ,kana ya kalli Ammie yace " A jiki na nake jin ƙamshin jikin ta .! Kamin Ammie tayi magana ne taga yana takawa tare..... To pa wannan wacce irin soyayya ce , wanda zuciya da zuciya kawai suke jin furucin ɗan uwan sa?. Umaima Umair...! Soyayyar taku ta musamman ce . To masoya anan na kawo ƙarshen free page maza hanzarta ki mallaki ta ki . *Regular group ₦300... VIP group₦500... SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan Numbobi 08081202932 idan VTU TRANSFER Ne kiyi ta wannan Numbobi 09061466409 ...ga masu buƙatar complete book 2 na THE SEXY BOSS zaku biya ₦300 kacal.* *ANTY MMN TEDDY* *Littafin the sexxy boss na kuɗi ,duk wanda ya karanta bai biyani ba ALLAH ya isa.! Regular group₦300... VIP group₦500...SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki turo da MTN card ta wannan Numbobi 08081202932..Don ALLAH na roƙe ki karki karanta indai baki biya Ni ba.* Ammie ne ta miƙe tsaye tare da bin Umair da yake waigawa kaman wanda aka masa bishara da Umaima n tana nan cikin gidan . Umair.! Ammie ta kira sunan shi kana ta cigaba da cewa " Ka zauna mana a ina ne kaga Umaiman dagaaaa...kamin ta ƙare maganan ne Umaima ta fito fuskar ta ɗauke da fara'a . Haɗa ido suka yi Da Umair wanda lokaci guda taji ƙirjin ta ya buga dam...Jikin ta ne ya hau rawa karrr karr karrr farantinn hannun ta na shirin yin ƙasa . Hannun sa yasa yana tare Plate ɗin , kana Ta sakar masa duka tana yin baya da sauri . Don Kallon sa kawai tayi amma ƙwaƙwalwarta a lokaci guda ya tariyo mata abubuwa da yawa ,musamman zalunci da yayi mata . Umaima.!! Ya ambato sunan ta cike da Mamakin ganin ta a gidan Hajiya Turai . Tsayawa yayi yana ƙare mata kallo ,yayin da Ammie da Hajiya Turai suka miƙe har da su Surayya . Daddy ɗau zaune yake yana kisima irin hukuncin da zai yi mawa Umair akan abun da ya aikata akan Umaima . Hawaye ne ya fara sauka mawa kuncin ta a hankali . Umaima.! Ya kuma ambaton sunan ta a karo na biyu , gwiwowin sa yasa a ƙasa yana kallon fuskar ta . Umaima me kika zo yi nan? Shiru Falon ya ɗauka babu abun da kake ji sai shashsheƙar kuka Umaima da a lokaci ɗaya ta gaza natsuwa . Ƙare mata kallo yayi ganin yanda ta sauya , ta ƙara cika da ƙiba. Wani mahaukacin kishi ne yaji ya ɗebesa don A tunanin sa Ƙila Umaiman ta haihuwa ,don shekaru biyu ba wasa ba. Cikin muryar nadama da rarrashi ya cigaba da cewa " Pls Umaima I'm so sorry ,ki Yi haƙuri ki yafe mun , ki biyo NI muje ,muyi rayuwa mai daɗi , wallahi ba zan kuma yin kuskuren da nayi a baya . Ƙare maganan yayi yana kai hannun sa tare da riƙo nata hannun ,saurin fizge hannun ta yi tana goge hawayen fuskar ta wanda tana sharewa wasu na saukowa . Me kike tunani? Ban sauya daga inda nake ba ada? Wannan shine kike tunani? Ko kuwa yaran da kika haifa a gidan wancen mijin naki ? Ki kawo su mu tafi dasu ,zan riƙe su tamkar Mahaifin su ba banbancin da zan nuna tsakanin nawa da nashi . Ai ke kika haifa mana. Pls Umaima ki biyo NI muje....kaiii Umair yi mun shiru cewan Alh Ahmad da zuciyar sa babu abun da take yi sai ta fasa tana har bawa . Mene kace?? Ta biyo ka ku tafi ,saboda rashin hankali . Kasan a wani kasa yarinyar mutane kuwa?. Har a yanzu kana da bakin magana?. Shiru Umair yayi gwiwowin sa a ƙasa . Wasu irin ƙwallah ne suka fara bin kuncin sa . Daddy ne ya tsagaita da maganan yana numfasawa . Juyawa Umair yayi yana kallon Daddyn nashi kana yace " Zata yafe mun Don Allah ku bari na bata haƙuri , Daddy ,Ammie Wallahi baxan iya rayuwa babu Umaima ba. Duk abun da nayi mata soyayyar tace ta sani yin haka!. Shashancin Wofi ,cewan Ammie don ita ma a yau Umair ya tuna mata abubuwa na ɓacin rai da yasa su a watan baƙwai a wancen shekarun . Cike da kisisina Hajiya Turai ta nufo inda Umair yake ,Hannun ta ta sanya tana tada shi zaune kamin tace" Calm down Umair.! Ka natsu , ka sani Kowa yana laifi a rayuwar nan ,kuma kuskuren na farko ba kuskure bane , kuma maimaita shi shine babban kuskuren. Ka sani tun da Umaima tayi Aure mijin ta hannun ta bai taɓa ba. Kasan Meye dalilin a ranan da ango zai shiga ɗaki komai ya fito sarari . Wato cikin ɗan ka a jikin Umaima... Kuka Umaima ta rushe dashi , kana ta amshe Hajiya Turai da cewa " Kasan irin hartar dana sha kuwa ? Kasan irin maganganun da ya fito daga bakin mutane kuwa a kaina? , Ji nayi gidan mu baya mun daɗi ,na gaji da zaman cikin gidan mu . Ana haka Momy Tazo ta ɗauke Ni ta dawo dani gidan nan ta bani rayuwa mai ƙyau . Sai dai bayan abun da kamun Su Baba su gani ba , da Hajiya Turai aka.....kuka ne yaci ƙarfin ta wanda Ammie hannu tasa tana rungumo ta jikin ta tana ɗan bubbaga bayan ta alamun rarrashi . Wani murmushi Hajiya Turai ta saki ,kana tace " ka kwantar da hankali ka Umair , Umaima matar ka ce a yanzu . Ka tafi da watanni a ka ɗaura Auren ku , duk da bakowa ya sani ba , anyi hakan ne a sirrance ,ganin kaima Angon wutar soyayyar ya ɗebe ka ka bar ƙasar baki ɗaya . Tun da Hajiya Turai ta fara maganan har ta gama Umair ya kasa ɗauke idanun sa daga kallon Umaima ,wani irin narkakken Son ta da tausayin ta ne ya kama shi. Pls Umaima ki yafe mun. Yayi maganan cikin sallama wa. Ai mu mata Bama da riƙo ,muna da saurin yafiya. Cewan Hajiya Turai tana murmusawa . A'a Hajiya Turai bazan mawa Umaima dole ba,ya zalince ta kuma ayi mata dole , ku tambaye ta inda wanda take so , Ni da kaina zan nema mata Auren sa . Ƙarar ringing ɗin wayar Umaima ne ya ƙarade Wurin , wanda a hankali ta duba wayar ganin sunan Fahad ne yasa ta dakile kirar . Umaima aƙwai wanda ku kayi alƙawarin Auree? Cewan Ammie tana dafa ta. Gyaɗa kai Umaima tayi a sanyaye tace " Eh Ammie. Sai kuma ta sunkuyar da kan ta ƙasa ,don tana jin nauyin Ammien. Kam bala'i...! Wannan wace irin shashashan yarinya ce?? Tana shirin lalata mun duk abun da na tsara . Hajiya Turai ke maganan cike da tashin hankali a zuciyar ta . Saurin miƙewa daga Tsaye Umair yayi kallon ta yayi yana cewa Waye shi ? Me ya taka waye uban shi???. Ganin yanda yake haki kaman damisa yasa ta saurin yin baya tana barin wurin da sauri . Bin bayan ta zaiyi nan Daddy Yayi saurin dakatar dashi tare da cewa " kar ka fara.! Cike da tashin hankali ya kalli Daddy Yana cewa " Daddy zan mata magana , Daddy ka fahimta Umaima bata Son kowa sama dani , kawai ta faɗa ne. Nima dai Haka na gani .! Hajiya Turai ta katse su cikin sauri . A'a tun da ta faɗa aƙwai ne.! Saurin juyowa yayi yana kallon Ammie da tayi wannan furucin kana yace " Ammie zan rasa rayuwa ta ,zuciya ta buga mun take. Kamin su Yi aune sun ga ya wuce sune ce cikin sauri yana kirar sunan Umaima. Falon da ta shiga ya bita . Yayin da Ammie suka yi saurin biyo bayan sa.. hango ta yayi a ƙayataccen bed din ta ,Tayi rufff da ciki idanun ta na fidda zafafan hawaye. Key yayi ma ƙofan yana kirar sunan ta ' Umaima..! A hankali ta ware idanun ta da suka tasa na kumbura . Aƙwai wanda zaki so sama dani a rayuwa???. Dama Ni ban taɓa son ka ba. Yanzu ne dai na fara soyayya a cikin zuciya ta. Na samu wanda ya iya tattalin So ba irin ka da komai kake yin shi in arrogancy . Ya San ya ya ake rarrashi ana sin kai da komai a tsawa kake yin shi . Yah Umair Bana son ka ba xan taɓa son ka ba. Fahad shine ....keeeee!!! Ya Kira ta da wannan sunan tare da kai hannun shi yana dunƙulawa ya buga a jikin bangon gyefen sa da sai da bangon yayi giirrr³ kaman zai faɗo ƙasa . Saurin miƙewa tayi ganin yanda kamanin sa ya sauya . I can tolerate nonsense ,Ni kike faɗa mawa kin Son wani ,ina Son ki Umaima kuma dole ki soni. Su Ammie dake bugun ƙofar har hannun su yayi zafi hankulan su a tashe yake sun tsaya cirko cirko a bakin ƙofan ,Surayya ce ke faɗin Pls Ya Umair kayi haƙuri kar mata wani Abu . Takowa Umair yayi dab da ita . Hannun sa yakai yana Kama kuncin ta da sai da ta rintse ido . Zan iya jurar ki furta baki sona , Amma ki sani baxan iya jurar jin kince kina Son wani bayan Ni ba. Any thing will be happen if I hear that again . Zan iya kisa . Zaro ido Umaima tayi tana kallon sa . Gyada mata kai yayi kamin yace " Yasss... Ki goge shi ki goge lissafin shi a rayuwar ki ,zan kashe shi na kashe banza indai akan ki ne. A'a ina kuka haɗu..??? Ya ƙara maganan a tsawa ce. Cikin Muryar kuka da firgici tace " Wallahi Yah Umair ba zan faɗa maka ba. Sai dai ka kashe Ni . Huuuuu Ajiyar zuciya ya sauke yana girgiza kai kamin yace " ba zan miki komai ba ,but na gargaɗeki ki cire shi a dausayin da kika saka shi . Ni Umair dani kaɗai zakiyi rayuwa . Kuma kar kiji Daddy Yayi maganan za'a baki yaƙi akan ki zabi wanda kike so.! Ni ke da igiyoyin Auren ki ,sai na ga daman sakin ki . Sakin kuncin ta yayi tana yin baya kaman zata faɗi . Juyawa yayi a fusace yana nufar ƙofar yasa key ya buɗe ,Ammie ne tayi saurin wuce shi tare da shiga don taga halin da Umaima ke ciki. Kallon Hajiya Turai yayi fuska murtike kana yace " ina Umaima ke zuwa. Cikin sanyin jiki don ita kan ta ta tsorata da ganin yanayin sa tace " Makarantar ta . Ta samu admission ne? Eh nursing . Daga yau na soke fitan ta ko ina.! Kamin ya ji daga bakin ta ne ya wuce fuuuuii tare da nufar farfajiyar gidan.....! RAMSY HERBAL💃💃Tabbas da kaji wane ba Banza ba , wani kaya sai amali , rugun babban motsi , margamargan dutse kafi gaban Aljihu ,wannan nima kaina da baki na na faɗi haka yake🤞. Ina kuke ƴan Uwana manyan mata ,shin kuna ina?💃 Matso kusa ga babban dama ta samu daga hannun wannan shahararriyar ƴar mutan Sokoto RAMCY HERBAL ta shirya tsaf don kawo mana magunguna da dama meye matsalar ki Amaryar Oga?? Uwar gidan Alhaji kefa? Maza saurara kiji wannan magunguna daban ne da saura daga taskar ƴar mutan Sokoto . -Maganin ƙanƙancewar gaban ɗa namiji -Maganin sanyi na mata da na maza -Gumbar riɗi , gumbar aya ,gumbar ƙwaƙwa , gumbar dabino. -Zumar ni'ima -Zumar ƙiba -Zumar goran tula -Dambun ni'ima -Zumar ƙwakwa da ta dabino -powder hip up Dana breast elargement . -tsumin ƴar gata -Tsumin tabaje -Maganin ciwon sugar -Maganin hawan jini RAMCY HERBAL ba anan ta tsaya ba , ta kuma taho mana da kayan gyarar jikin mu...💃💃 -Dilka Soap -Whitening Cleanser -malato soap -Half cast soap -shu'umin Humra tare da turaruka masu ƙamshi ,da zai rikita Oga in a few sec. Ga masu buƙatar ƙarin bayani maza hanzarta ku tuntuɓi wannan number 07032209881 / 08109511467 . Address: Sabon titin sokoto rima , kafin wajen sha'aban mai kankana mun gode.! *MMN TEDDY* *Littafin the sexxy boss na kuɗi ,duk wanda ya karanta bai biyani ba ALLAH ya isa.! Regular group₦300... VIP group₦500...SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki turo da MTN card ta wannan Numbobi 08081202932* Da ido Hajiya Turai ta raka shi , yayin da a zuciyar ta take faɗin " Wannan wacce irin musiba ce ,wannan baƙin Zuciya haka? Tun da nake a tarihin Rayuwa ban taɓa ganin fitinanne mai shegen zuciya irin Umair ba, tun yana yaro idan yaso Abu to a bashi kawai ,idan kuma ba'a bashi ba shi zai san duk yanda zaiyi ya samu . Ɗan tsuwa ta ja a hankali ,kana a sarari ta furta " Umaima zata lalata mun komai na shiri na , banda iskanci ga yanda muka yi dake , sai Kice kina da wanda kike So.! Hauka tayi ne???. Jin Muryar Ammie na rarrashin Umaiman daga ciki yasa Hajiya Turai kutsa kai tana shigewa daga ciki ita ma. Ammie kam sai rarrashin Umaima take , don Umaima ta gama tsorata da lamarin Umair , wato shi ba zai taɓa sauyawa ba? Bai san yaya ake rarrashi da ban haƙuri ba ,koda kuwa shi ne da laifi akan komai . Surayya ne ta buɗe baki tana cewa " Umaima kiyi haƙuri , Don ALLAH ki zauna da Yah Umair , Kin san a yanzu kece koman sa kaman yanda yace ,kece zaki controling nasa , kin san gargagarar halin da ya shiga sanadiyar rashin ki a tare dashi . Pls Umaima kiyi Haƙuri ki zauna tare da Yah Umair ... To ya na iya?? Hakan nan zan zauna dashi tun da ya riga ya zama miji na..! Ƙare maganan tayi tana sakin marayar kuka mai ban tausayi , a hankali take tunanin a zuciyar ta , don da fari cewa take Umair ya koma tamkar sauran maza babu wannan maganan a gadaran ce . Ashe ina har yanzu ba sauyawa yayi ba . Haka ake So? Tambayar da take mawa kan ta kenan ,kana tace " Wannan bashi ne So ba , sai da Haukan So . Dafata Da Ammie tayi ne yasata firgigi tana dawowa hayyacin ta ,Muryar Ammie ne taji tana ce mata" Umaima kiyi haƙuri Kinji , kin san halin Umair ba bu mai lanƙwasa sa shi.... Maslaha ɗaya Ammie gare ta shine ta daina Kula kowani namiji , ai Ya Umair shine mijin ta bai dace tana kula wasu ba ,don nasan duk wanda zaki kula basu kai ƙyau da nagartar Yah Umair ba. Hamdala ya kamata kiyi ki gode mawa ALLAH da har namiji Ajin farko kaman yaya Umair ya ce yana Son ki. Fareesat ce mai wannan maganan a gadarance. Sunkuyar da Kai Umaima tayi don dama tuni ta fahimta wacece Fareesa ,Sam bata da kirki , ita a Son Ranta ma Umair ba zai zauna da Umaima ba . A cewan ta yayi baya ,kaman shi ya rasa wanda zai aura sai dangin ƙasƙantattu talakawa... Wani irin Kallo Ammie ta watsa mawa Fareesat wanda yasa ta tasha jinin jikin ta . Juyawa tayi tana sa ƙafa tare da ficewa daga Bedroom ɗin . A hankali Surayya ta sauka tana bin bayan ta ... **** Ɓangaren Umair kuwa yana fita a falo ya tadda Daddy Kaman yanda ya barshi . Zubewa yayi gwiwowin sa ƙasa gaban Daddy Hankalin da tashe yake roƙon sa akan cewar kar a raba shi da matar shi ...Amma Daddy sai yayi ruwa yayi tsaki wurin cewa " Abun da Umaima take so ,shi zaiyi mata ,itama tamkar ƴace a gareshi ba zai mata dole akan Abun da bata So ba . Yana gama faɗa masa haka ya tashi yana kakkaɓe babbar rigar sa ya bar Umair anan . Dafe kan sa yayi da yake sara masa . Kusan mintuna biyar yana a haka ,kana ya miƙe cikin ganin jiri yana barin falon tare da nufar farfajiyar gidan moton sa ya shiga yana mata key tare da ɗaukar hanya yana barin gidan . *** Surayya ne ta biyo bayan Fareesat , a falo suka tsaya Surayya tana bin Fareesat da wani irin kallo na ba ta ji daɗin Abun da tayi ba. Ke Fareesat wannan meye kika yi kenan? Ya wa'annan kalamin zai dingi fitowa daga bakin ki? Ke ma fa macace?? Kuma sanin kan ki ne Abun da Ya Umair yayi bai kyauta ba. Ya cutar da Rayuwar ....Don ALLAH ya isa.! Cewan Fareesa tana ƙwatse Surayya cikin sauri. Dama ke ai na daɗe da fahimtar baki da kishin naki. Kina gani ba fa ,a gaban idon kowa ta nuna tana da wanda take So ba Ya Umair ba , Wato shi zuciyar shi tayi bindiga ta fashe kenan ?. To wallahi ta ALLAH ba nata ba . Zata ga Ya Umair ya rayu ,kuma Inshaallh sai ya cireta ya goge ta a tarihin Rayuwar sa ,sai ta Auri wanda take so. Ina banda So makaho ne ,har ita ajin Auren Ya Umair ne ,ai ya fita tamkar sama da ƙasa don ko a ƴar Aikin gidan sa ba zai ɗauke ta ba . To kuma dai a hakan ya ganta ya kuma ji yana Son ta sai akayi yaya??? Ban sani ba. Fareesa tace ga Surayya cike da tsiwa. Surayya ne ta kalleta tana cewa " Kin san dai Hali na , wlllh yanzu kika mun na daka ki ,na dake banza . Dariya Fareesat tayi kana tace To bismillah , wai duk akan waccen Banzan ne kike shirin duka na? To ai gani . Girgiza kai Surayya tayi tana juyawa tare da barin Fareesa tsaye tana cigaba da rashin kunyar ta . *** Kusan Mintuna talatin Ammie ta ɗauka tana rarrashin Umaima kana daga bisani tayi masu sallama tana fitowa tare da zummar Tafiya . Hajiya Turai ne tayi masu rakiya har zuwa farfajiyar gida ,don a wannan karon har da Fareesat aka shirya Za'a tafi , a cewan ta zata je ta rarrashi Yayan nata ya cire soyayyar Umaima a zuciyar shi. Ya nemi dai dai shi ba ita dangin talakawa ba .! Tun da Ammie ta fita Umaima ke zaune tana tunanin kalaman Ammie n , A hankali a zuciyar ta ta furta" Ina ma Umair ya biyo halin Ammie? Amma shi komai a gadara da miskilanci yake yin shi . Ɗan tsaki ta ja tana faɗin mugu kawai. Wallahi ba zan zauna da kai ba , a wancen j Karon kwana biyu ne ana uku nayi da kai ,Kabi ka gama wargaza mun Rayuwa , kullum baka da aiki sai na saduwa , kayi mun Rauni ba kaɗan in just 3 days , Ina ga kuma yanzu ace maka Ni na zama taka har abada .? Gaskiya bazan iya ba ,Ni tsoro ma nakeji , sunan kayi na dama ne ,amma Ni ban haƙura akan Abun da kamun ba.! Murɗo Handle door ɗin Hajiya Turai tayi tare da takowa tana isowa zuwa inda Umaima take zaune . Umaima wannan wani irin shashanci ne??? Ya zaki ce kina da Wanda kike so? Ahir kar na ƙara ji ,kisa A ran ki Umair ne mijin ki bayan shi babu wani ,wannan ai sakarci ne ma. Kina sane da abun da zamu yi. Dole kece wacce zaki cika mun burina a kan Umair , tun da tun tasowar shi bai ɗauke Ni a uwa ba,sai Dai Hajiya Maryam . Don haka kisani Ko da Daddy ya tambaye ki , Kice kin yafe masa zaki zauna dashi a matsayin miji . Komai nasa sai naga bayan sa sannan idan na rabuwar Auren ne kuyi. Kallon ta Umaima tayi tana mmkin meye Umair yayi mata hakan? Sai kuma ta yi shiru tana nazarin wannan wani irin hali ne Hajiya Turai ke dashi ?. Muryar Hajiya Turai taji tana cewa " Idan kuma ba zaki iya ba , zan nemo wanda zasu yi mun aikin na biya su . A'a Momy zan yi , Ni mene damuwa na a ciki ,kawai dai na tsane sa . Murmushin jin daɗi Hajiya Turai tayi kana tace " Haka nake son ji. Kema sai ki ɗau fansar abun da yayi maki. A satin Nan zan shirya komai na tarewan ki a gidan Umair . Shiru Umaima tayi kamun daga bisani tace to . *** Da misalin ƙarfe 7:00am ne , Umaima dake ƙwance a gadon ta ,tun da ta tashi da Asalatu ta gama sallolin ta ta kasa rintsawa ,maganganun Hajiya Turai suke mata yawo a ƙwaƙwalwa . Ji tayi ana buga mata ƙofa ,sai kuma Muryar Hajiya Turai da taji tana magana ƙasa ƙasa amma bata san da waye take yi ba...A hankali ta sauko da ƙafafuwan ta ƙasa tana nufar ƙofar tare da zare key ɗin tana buɗe wa ... Saurin baya tayi ganin Umair tsaye wanda bata yi tsammanin ganin sa da wannan safiyar ba....Ya Umair me kuma ka zo yi?? Ba bata amsa ba sai kutso kan sa da yayi cikin Bedroom . Tsayawa tayi tana kallon Hajiya Turai da itama ita take kallo ,kana tayi saurin bin bayan sa tare da maimaita tambayar ta , Yah Umair me ya kawo ka da wannan sanyin Safiyar? Laifi ne don miji ya zo ya duba matar sa..? *MMN TEDDY* *Littafin the sexxy boss na kuɗi ,duk wanda ya karanta bai biyani ba ALLAH ya isa.! Regular group₦300... VIP group₦500...SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki turo da MTN card ta wannan Numbobi 08081202932* Tsayawa Umaima tayi sororo tana kallon ikon ALLAH , to wannan me ma zata kira abun da yake mata rainin hankali ko mulkin mallaka?. Shiru tayi ba tare da ta tanka shi ba , Muryar sa ne ya kuma katse ta tana kallon Hajiya Turai itama da ta tsaya tana kallon Yanda Umair ke masu mulkin mallaka ,tun da take dashi bai tabo wuto ko ina na falon ta ya shigo har ƙurya haka ba. Maganan tasa ce ta kuma katse su yana cewa " Momy wai Haka kika ba ƴar taki Tarbiyya? Yayi maganan yana kallon Hajiya Turai da ta rasa bakin magana ,duk iya karya lafazi nata ,yau dai ta kasa ko tanƙwara kalma ɗaya ,don tayi amfani dashi wurin masa magana gaba ɗaya ya cika mata ido ƙwarjini yake mata tun ba yau ba . Taho ki gaishe da mijin ki .! Yayi maganan yana yafito Umaima da hannun sa. ganin ta tsaya bata motsa ba sai raba ido take ta kalle shi ta kalli Hajiya Turai ne ya saki murmushi mai ɗan sauti kana yace " Ni mijin ki ai na yi maki Tarbiyya... Kallon sa Umaima tayi tana cuno bakin ta tare da cewa " A'a nifa ba kai ka bani tarbiyya ba , ka ganni da haƙora na talatin kace kai ka bani tarbiyya ?. Iyaye na suka suka yi mun komai a rayuwa , su suka bani tarbiyya tare da nuna mun abubuwa da yawa wanda yin su da aikata su yake babban zunubi , tun a duniya mai aika ta su ,yake ganin Sakamako . Na ɗaya shine Zina, na biyu shan giya da duk wani Abu da zai gusar mawa bawa daga tunanin sa . Ni iyaye na sun....Keeee da wa kike wannan maganan?. Yayi maganan cikin daka mata tsawa ,wanda sai da Hajiya Turai tayi saurin kama hannun Umaima . Idon ta ta zuba akan nasa , duk da taji tsoron sa ,amma sai ta dake tana kallon sa tare da cigaba da cewa " Ai kai ka bukaci nayi wannan maganan ,kuma naga duka tunatarwa ne , bance da kai nake yi ba. Umaima ..! Ya kira sunan ta irin na mamaki , da kuma yaushe har ta iya yayi magana ta basa amsa kan ta tsaye babu tsoro haka . Tun da yake a rayuwar sa bai taɓa haɗuwa da wata mace ta fuskance shi ido cikin ido tana watsa masa maganganu irin haka ba . Ni kike faɗa mawa Wannan maganganun? Kallon sa tayi kana tace " To Sir Umair yi hakuri naga wannan ai duk tunatarwa ne?. Sir Umair??. Ni kike kira da wannan sunan? Meye matsayin ki a wuri na? Ni mijin ki ne ,ki Kirani da sunan da zai sa inji daɗi a zuciya ta . Wani irin kallo ta watsa mashi ,idon ta na ciko da ƙwallah , sai hawaye sharrrrrr³ , ganin yanda Take xubda hawayen taana sauke ajiyar zuciya , wannan ya nunar she shi ,ko a juya tayi kuka har ta gode Allah. Ya Umair Me yasa ba zaka sauya ba? Abun da take faɗi kenan a zuciyar ta a sarari kuma jifan shi take da kallon dake nuna tsantsan tsana da ƙiyayyya . Ina Son ki ,kuma kema dole ki Soni.! Yayi maganan yana takowa zuwa inda take . Wannan shine maganan da kayi mun tun da fari . Amma kuma kai yaci ace ka ƙaryata kan ka ,tun da ba na Son Ka har yanzu . Kallon ta yayi yana sa hannayen sa biyu tare da tallabo kuncin ta ,idon ta ya ƙura ma ido yana kallon ta .kamin yace " Ƙarya kike ga So na nan ina gani a idon ki .! Umaima kina Sona, Bama So kaɗai ba...Fuzgar kan ta tayi daga garesa tana cewa " A haka zan So ka? Ka kasance mazinaci, Mashayi , wanda har duniya an yi maka shaidar Shaye² .na haɗa zuri'a da kai me ƴaƴan da zamu haifa idan suka tashi zamu ce masu ?. Nan da nan fa.....maganan nata ne ya sarƙe tana sakin kuka tare da sa taffan ta tana rufe bakin ta . Sorry Yah Umair , baxan Zauna da kai ba . Ban san mene zan faɗawa yara na ,baxaka sauya ba . Ba zaka daina abubuwan da kake yi ba . Nan a gidan muna zaune da Momy muke gani a news ake watsa labaran ka , na tayatar da ka amsa a ƙwalɓe , da kuma lalata sunan Ƴan uwan ka likitoci ... Ni dai a'a ya Umair ka sauya tukuna . Jah baya yayi yana kallon yanda take xubda hawaye , a hankali yake motsa hannun sa , Jikin sa gaba ɗaya yayi sanyi , a Rayuwar sa abu ɗaya ya tsana shine ya bude ido yaga Umaima a cikin wannan hali ... Umaima wannan wani irin magana kike ? Hajiya Turai tayi maganan cike da rashin jin dadin maganganun ta , a ganin ta kar Umair ya fusata abubuwa su dagule . Kamin Umaima tayi magana ne , ta ji Muryar Umair yana cewa " Momy zanyi magana da matata. Saurin ware idanun ta Umaima tayi ,Kana tace " Me kake nufi to??. Kamin yyi magana ne Hajiya Turai tayi saurin cewa ' A'a bari na baku wuri . Momy babu inda zaki je , Kasan wacece wannan kuwa?. Na sani , yayi maganan yana kallon idanun ta . Haɗa ido sukayi nan ya daga mata gira yana cewa " Yass nasani Yayar Umman ki ce ,wacce take uwa gare ki. To ka sani kake wannan maganganun ? To babu inda zata je . A'a bari dai na fita. Cikin Muryar Kuka Umaima ne ta kuma kwatse shi da cewa " A'a Momy babu inda zaki . Kamin ta rufe baki ita dai taji ya rungume ta ne yana haɗe bakin sa da nata , wani irin hot kissing yakeyi mata , wanda jikin Umaima ne ya hau rawa so take ta ƙwace kan ta daga gare shi ,amma ya rungume ta ƙammm a tare da shi . Juyawa Hajiya Turai tayi da sauri tana fichewa daga ɗakin. Tafe take tana sambatun da bata sani ba tana cewa ' Oh Ni Turai Ni naga Zamani?? Shi yasa yace na basu wuri , wannan tacewa da mai yayi kama???. Naam Hajiya magana kike yi?? Muryar ƴar Aikin ta taji ,wannan yasata farga ashe a sarari take maganan . A'a zubaida ba dake nake ba. Wuce yar aikin tayi cikin sauri tana nufa falon ta. Itako Zubaida da ido ta rakata a zuciyar ta tana cewa " Yau Hajiya Lafiya kuwa ?. Kusan mintuna biyu da sakanni suka ɗebe yana tsotsan bakin ta ,kana ya shagala ƙwarai ya saki jikin sa a natse yana Kissing ɗin labɓan ta tayi saurin janye kan ta tana yin baya , tare da cewa " A'a Umair... Shiiiii yayi saurin sa yatsar sa a laɓban ta ,hannun sa ɗaya ya riƙo nata , bin sa da kallo take tare da cigaba da xubda hawaye . A hankali taga ya sa gwiwowin sa a ƙasa yana kallon ta cikin Muryar karaya da ladabtawa tamkar yana gaban na gaba dashi .Umaima faɗa mun abubuwan da kike so na daina daga yau nayi miki alƙawarin dai nasu. Na bar shan barasa ,na bar shan sigari ,haka na daina Sex da kowacce mace sai ke kadai mata na... faɗa mun abubuwan da kike kuma son na daina yin su zan daina badon komai ba saboda ke...! Aƙwai supliment masu ƙyau da inganci babu illa ,muna sayar da na breast da kuma na hip up. Aƙwai na ƙiba , da kuma na hasken fata mai ƙyau ba na bliching ba. Ga masu buƙatar ƙarin bayani You can chart me up . *MMN TEDDY* *08081202932* *Littafin the sexxy boss na kuɗi ,duk wanda ya karanta bai biyani ba ALLAH ya isa.! Regular group₦300... VIP group₦500...SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki turo da MTN card ta wannan Numbobi 08081202932* *** _Kuyi manage da posting yau , wallahi mun koma school ,next week kuma zamu yi resuming work, kunga yanzu sai kuna haƙuri da posting babu yawa,Amma a hakan zan rinƙa ƙoƙarin yi mana sau biyu , ko zuwa can dare zana rinƙa maku night update in Sha ALLAH.!_ "Kallon sa Umaima ta tsaya yi kaman maitantaman wani abu na daban kamin cikin sanyin murya tace " Ni ai ba tawa rayuwar ka gyara ba naka ne?. Idan ka daina duk abubuwan da ka faɗi zaka daina alhmdllh shine Abun da zana ce. A matsayin ki nawa kenan a guri na? Yayi maganan yana zuba mata lulun idanun sa . Shiru tayi tana murza ƴan yatsun ta kana daga bisani tace" Ai ni kasan daiii...Pls Umaima ki yafe mun , wallahi tun bayan rabuwa na dake na daina mu'amala da kowacce ƴa mace. Kawai dai abun da nasan ina cigaba da aika tawa shine shan barasa na . Kuma daga yau na daina . Bana komai yanzu ki sa na bar wannan duk abun da kika san ina yi. Pls Umaima ki zauna dani Muyi rayuwa mu haife yaran mu masu kama dake. Kunya ne ya kamata saurin ƙasa tayi da idanun ta da kallon sa tana murmushi , hannun ta ya kama yana miƙewa daga tgurfanan da yayi gaban ta . Murmushi shima yake wanda rabon da yayi irin wannan sanyayyar murmushi ya manta . Kallon sa tayi cikin sauri tana zame hannun ta , tare da cewa " Kar Momy ta shigo ta gan mu ...Aaa ke ba mata na bace ba? Ai wuri ta bamu. Saurin fiddo da idanun ta tayi waje na mmkin tare da jin nauyin furucin nasa ,kana ta juya da sauri tana ficewa daga Bedroom din . Murmushi Umair yayi yana sa hannayen sa sama tare da godiya ga ALLAH da ya nuna masa mafarkin sa a zahiri , hamdala yayi yana biyo bayan ta . A dirning Area ya tadda Hajiya Turai da Umaima da ta amshe ta aikin tana taya ta hidimar haɗin karin kumallo . A'a Umair Har ka fito?. Hajiya Turai tayi maganan cike da fara'a . Saurin kallon Ta Umaima tayi kana ta juya suna haɗa ido da Umair . Ɗaga mata gira yayi yana murmushi ,bai damu da Hajiya Turai dake gaban sa ba. Saurin kauda kan ta Umaima tayi tana cigaba da gyara zaman wani babban bowl dake akan Dirning table ɗin . Hajiya Turai ne ta cigaba da cewa " Ai baka tafi ba , don yanzu nake haɗa maka break nasan bakayi ba a gida ka fito . Murmushi yayi yana cewa ' Momy sauri nake yi yanzu haka zan wuce Lagos ne wani aikin ujula ya kamani ,shi yasa nazo nayi sallama da Matana . Eyyaaa kuma bata faɗa mun wai tafiya zaka yi ba. Cewan Hajiya Turai tana juyawa tare da kallon Umaima da itama batasan wai tafiya zaiyi zuwa wani wurin ba . Murmushi yayi har hushiryar sa na bayyana kana yace "itama ai taki tsayawa ta saurari abun da ya kawo Ni ,guduwa ma tayi ta bar Ni kaɗai . Murmushin yaƙe Hajiya Turai tayi kana tace " To ai shikenan Allah ya kaiku lafiya . Ammm Momy don ALLAH kimun wani ƙoƙari mana kamin dawo. Kallon Sa Hjy Turai tayi cike da mmkin yanda ya tausasa lafazin sa kana tace " Ƙoƙarin mene ne Umair??. Don ALLAH Momy kisan yanda za'a yi kamin na dawo a maida Umaima gida na , Ni nayi magana da Ammie ko a gida na nan Abuja zan zauna na hakura da zaman Lagos ɗin . Ki shawo kan Daddy ya amince . Murmushi Hajiya Turai tayi tana ƙara faɗaɗa Fara'a kana tace " In Sha Allah Umair zaka dawo ,ko Umaima bata tare ba ,tana gab. Thknyou . Yayi maganan tare da Kallon gyefen da Umaima take ita dai tayi shiru tana faɗawa tunanin rayuwar su idan ya kasance daga ita sai Umair ɗin ..wani irin gwagwatuwa zatayi a hannun sa . Zo ki mun rakiya.! Taji Muryar sa ya katse ta , amm...Tsayawa tayi tana kame kame don tana tsoron bin sa , bata san me kuma zai mata a farfajiyar gidan ba a gaban ma'aikata , don bai ji kunyar Hajiya Turai ba , inaga kuma sauran ma'aikata da baya ganin su a bakin bakin komai . Hajiya Turai ne ta katse su da cewa " Aaaa Umaima raka sa mana ? Mijin ki kuma zai wuce kin kasa masa Rakiya . Ɗago da idanun ta tayi kawai sai ƙwallah ya ciko idanun ta suna dab da zubowa . Saurin cewa Umair yayi " A'a mom ta bar shi kawai sai na dawo.! Yana maganan ya fice daga falon . Bin ta da Kallo Hajiya Turai tayi ,kamin tace " Meke damunki ne Umaima??. Shiru Umaima tayi tana sada kan ta ƙasa ,tare da cewa " Ba komai . Ohk kina ji ,nasan ba Son Umair kike ba , ki sa a Ranki zaman da zaki yi dashi na ɗan lokaci ne ba mai ɗorewa ba Kinji Baby na.! Murmushi Umaima tayi tana jan kujera tare da cewa " Mom Bara na fara breakfast . Alright . Abun da Hajiya Turai tace kenan tana juyawa tare da nufar Kitchen. cookies Ta fara kaiwa bakin ta , amma sam bata jin daɗin abincin nata ,wannan yasa Umaima turewa gyefe tana ɗaukar tea cup tare da sa spoon tana juyawa , shiru tayi tana tunanin abubuwa da yawa dangane da Hajiya Turai akan Umair . Me yasa Momy bata Son Ya Umair da alheri? Me yayi mata ne?? Dole ina Son sani. Sauke ajiyar zuciya tayi tare da kai cup din bakin ta tana shan tea ɗin kaɗan tare da saukewa . Tun da na sauya Ya Umair itama in Sha ALLAH zan sauya Momy ta koma tamkar sauran iyaye mata masu fatan alheri da kowa , bazan iya cutar da Umair ba , Saboda Ni kaina nasan ina Son sa a zuciya ta ,tun ban san So ba nake Son ya Umair , har daga ƙarshe na yarda da cewa Zuciyata ta kamu da Son Umair . ALHMDLLH da sauyin da Allah yayi mun ina sake godiya. Wayar ta ce tayi ƙara dubawa tayi kirar Fa'iza ne kusan sau goma sha Ciki har dana Fahad. Mikewa Tayi daga dirning Area tana nufar Bedroom din ta . A hankali ta fara shafa wayar nata tare da fara kirar Numbern Fa'iza . ringing ɗaya biyu ta ɗauka . Umaima kina ina ne??? Me ya faru?? Umaima ta katse ta da wannan tambayar . Tun jiya Fahad yake neman ki da mutanen sa har gidan mu sun zo . Yanzu dai haka in taƙaice maki Yana hanyar zuwa Abuja ,wai zai kira ki idan ya iso.! Ƙirjin Umaima ne ya buga dam... shi Fahad ɗin ? Eh mana.! *ANTY MMN TEDDY* Tun da Umaima tayi shiru bata kuma cewa komai ba sai Fa'iza ce dake ta faɗin " Hello kina jina Umaima...Shurun da taji ne yasa ta katse kirar yayin da ita Kuma Umaima ta Juya tana jefar da Wayar Ɓarayi guda . Dafe kan ta tayi gami da kuncin ta tana maganganun sa dana Sauran Abokanan sa na dawo mata " Wannan da kuke gani Budurwar Fahad ce a wannan makarantan kar wanda yayi kuskuren... Umaima..! Muryar Hajiya Turai ne ya katse ta , wanda bata san ma ta shigo ba , gigif tayi tana buɗe idanun ta tare da amsa ta da" Na'am . Kallon ta tayi tana ƙare mata kallo baki ɗaya kana tace " Kina lafiya kuwa?. Murmushin yaƙe Umaima tayi mata don ta nuna mata babu komai nan tace " Momy komai lafiya , Waya muka gama yi yanzu da Fa'iza ,tayi mun maganan school shine hankali na ya karkata gare ta . Shiru Hajiya Turai tayi kamin ta dafa Umaima tana cewa " Kin san dai me Umair yace dake ko??. Maganan makarantar nan a barta , saboda Umair juyayye ne . Kallon Hajiya Turai Umaima tayi cikin ɗan damuwa Umaima tace " To Momy kuɗin da Kuka kashe mun fa ? Duka a barshi ?? . Eh ki barshi ... To shikenan Momy . Amma ina Son Na je gida na gaida su Umma na. Ai wannan me sauƙi ne . Ki kirya ina so Anjima kaɗan ki raka Ni ,zanje mall Nayi siyayya na dawo . To Umaima tace da ita kamin Hajiya Turai ta fice ita kuma tana komawa tare da bin lafiyar gadon tana ƙwantawa a hankali tare da tunanin abubuwa , ita dai har ga ALLAH bata jin Zata iya rabuwa da karatun ta akan zancen Umair. Wannan ma fa ɗan rainin hankali ne , ban da rainin wayo da tunani har ya manta abubuwan da yayi mun a baya tun yanzu ya fara sharaɗɗa mun wasu zancen wofi ?. Taɓ to yanzu ina ga yaganni a cikin gidan sa abin ai sai inda ya kai kuma. *** Kaman yanda Umaima tace zata taho gida , hakan ya faru , a tunanin Hajiya Turai gidan ne kawai a zuciyar ta , bata san zuciyar ta tunanin makaranta bane. Don tana komawa A washe gari ta shirya tsaf tayi na makaranta . Rayuwarta kawai take yi , don ita sam ta fara mantawa da Umair a ƙwana biyu ,sai dai wani abu ɗaya da yake sakata tunawa dashi shine ,duk idan Fahad yazo gareta ko ya jata zuwa wani wuri babu wanda take tunawa face Umair , a haka ta cigaba da rayuwar ta . Wanda duk shige da ficen ta har dawowan ta Umair ya sani . Bai tada hankalin sa ba ,sai da yaji labarin Fahad. Wannan yasa shi kirar Ammie Hankali tashe yana tambayar ta da izinin waye Umaima ta koma Makaranta??. Ammie da taji abun nashi yayi ƙamari ne yasa ta cewa " Au Har Makarantar ka kashe mata ne Tun yanzu yanzu ??. Sai a sannnan ya tuna da basu yi maganan da ita ba , wannan yasa shi datse kirar cikin sauri yana kirar Hajiya Turai . Salallami Hajiya Turai ta ɗauyi tana faɗin Umaima ce ta koma makarantar?? Bari zan kirata yanzu . Gida fa tace zata koma ,tana Son ganin Umman ta. No Mom Kar ki kirata Bari zan dawo.! Zaaakk kamin Hajiya Turai tayi maganan ne taji ya katse kirar . Cikin sauri ta fara lalaubar lambar Umaima amma baya shiga . Kaiwa da komowa take tana faɗin " Umaima wai me take nema da zafi ne akan wannan karatun nata?? (Kuji mun Rainin hankali ma🙄) .Haka Ta cigaba da kirayen wayann ta amma amsan daya ne Wato Is not reachable at the moment . *** Fa'iza ce ta taɓo Umaima tana ce mata a hankali " Fahad ya shigo . Saurin ɗagowa daga rubutun da take yi tayi , tana kallon Fahad da yake kurɗaawa ya iso har zuwa inda take , ba tare da yayi duba ga lecturer ɗin tasu ba. A gaban su ya tsaya yana kallon Umaima wacce itama shi take kallo . Yau me ake maku? . Kallon Fa'iza tayi kamin tayi masa magana yana juya yana kallon Whiteboard din da lecturer Ke gyefe . Ohk taso mu tafi sai na koya maki . Miƙewa Umaima tayi tana kallon ɗaliban da lecturer a ido ido ,amma da mamakin ta sai ji tayi lecturer tace " Dr Fahad Hala dai wannan itace Surikar shiyasa kake cika zaƙewa da yawa?. Dariya Ɗaliban suka yi har da shima Fahad ɗin kana ya rike da jakar Umaima suka fuche daga hall ɗin . Mayafin Abayar ta ta gyara tana kallon gyefen ta , wani irin yanayi ne taji ya kamata , tsoro ne ko meye taji yana kai kawo a zuciyar ta . Bin filin wurin tayi da kallo , ganin motoci ne wanda dama suka zama ana aje su a wurin don gaban hall ɗin tasu fili ne sosai da ake aje kowani irin abun hawa .ji tayi gaban ta na faɗi. Wanda ya sata ja ta tsaya . Saurin kallon ta Fahad yayi tare da cewa " Menene?? Meke faruwa??. Cikin rawar murya ta kalle shi tana cewa" Ina ji a jiki na kamar Ya Umair yana wurin nan??. Kallon ta yayi kamin yace " Waye shi??...Kamin ta bashi amsa ne taji Ƙamshin sa ya durar ma ko ina na wurin . Can ɗan nesa ta kalla , ganin sa tayi ya fito daga cikin moton sa , wani guard ɗin sa ne ya biyo bayan sa , ammma sai kuma taga ya ja ya tsaya , shi Kadai Umair ɗin na takowa zuwa inda suke . Jikin ta ne ya hau rawa karrr³ , hannun ta tasa tana ƙoƙarin Amsan jakarta , amma sai Fahad ya riƙe jakar yana mata wani irin kallo na rashin fahimta . Ƙari kowa zuwa inda suke Umair yayi ba tare da ya sauke bakar gilashin sa ba , fuskar sa a murtike take haka girar sa da yake a haɗe , sam baya tsammanin zai iya duba da inda Fahad yake tsaye , wanda ko ba'a ce masa ba ,yasan shine wanda Umaima take kokarin hada soyayyar shi da nata . Taho mu tafi.! Shine Abun da Umair yace da ita yana miƙa mata hannun sa . Idon ta na ya raina fata ganin Yanda Fahad duk da ya san waye Umair a kallon Farko ,yasan matsayin sa a yau Nigeria ,amma kun san So me sanya ido ya makance ka faɗa ko wani halaka , cikin wani irin murya yace " Me yasa zata bika ? Kaine wane??. Wani irin murmushi Umair yayi yana kallon Fahad kana ya juya yana kallon Umaima dake ce masa" Yaya na ne??. Taho mu wuce.! Kallon Fahad yayi kamin yace " To duk wannan ɓarin jikin na mene? Kawai saboda ya kasance Yayan ki??. Kiiiiii...! Umair ya daka masu uban tsawa . Wanda yasa Umaima saurin rabuwa da Fahad tana barin masa jakar ta nufo inda Umair yake , Hannun sa ta rike Muryar ta na rawa tace " Yi haƙuri muje don ALLAH. Wani irin kallo yabi Fahad dashi kana ya riƙe hannun Umaima da ta riƙe gammm don tsoron abin da zai iya biyo baya . Saurin nufar motocin sa tayi . Yayin da securities din sa suka yi saurin buɗe masa moton Umaima ne ta fara shigewa kana ya shigo . Hankalin Umaima gaba ɗaya ya gama tashi , hawaye ne suka fara zubo mata , kawai sai ta fara kuka a hankali tana kauda kan ta izuwa kallon ɓarayin window side . Duk da ransa a ɓace yake amma kukan ta ji yake na fi komai taba masa zuciya . Laptop ɗin da yake operating don har yasa a binciko masa waye Fahad ? Waye uban sa? baya Son sanin meye tsakanin sa da Umaima?? Don shi ba ma kawo kmane ya Gani da idanun sa . Rufe Laptop din Yayi yana sa hannun sa tare da rungumo ta jikin sa . Sam bata ki ba , don gaba ɗaya hankalin ta da natsuwar ta ta rasa shi a lokaci guda . Shafa bayan ta yake a hankali alamun rarrashi duk da shima baiƙi ya samu mai rarrashin zuciyar tasa ba a halin yanzu . Sorry I'm verry Sorry dear , Na taɓa maki bugun zuciyar ki , na raba ku a lokacin da baki So ba ko??. Saurin ɗagowa tayi tana kallon sa , sai kuma ta kauda kan ta zuwa ƙasa tana kallon dogayen yatsun sa . Hannun ta tasa tana ɗaurawa saman nasa tare da kamasu tana haɗewa da nata , Wasu marayun hawaye ne suka fara sauko ma kuncin ta wanda suka fi na baya , a hankali ta buɗe baki zata masa magana ,Amma sai zame hannun sa ɗaya yayi yana daurawa a saman laɓɓan sa . alamun baya Son jin wani Magana daga gare ta. Tsayawa tayi tana kallon sa na yan daƙiƙu yayin da shi kuma ya juya kan sa gyefe yana kauda kallon sa daga gareta . Sakin kuka tayi a hankali , gani tayi ya juye mata ,ya koma mata tamkar ranan da ta fara ganin sa a rayuwar ta . Ƙara rushewa tayi da wani irin kuka tare da juya kan ta itama gyefe tana fara tunanin rayuwar ta da Umair a yanzu?? Tabbas tasan zaman gidan sa dole? Amma kuma bata san da wani irin salo a yanzu zasuyi rayuwar tasu ba . Momy don ALLAH ki fahimce Ni a rabani da Ya Umair wallahi mugu ne.! Juyowa yayi yana kallon ta , wanda ya sata saurin rufe bakin ta don maganan Zuci ne ya fito sarari ba tare da ta sani ba ... Hawaye ne ya cigaba da ƙwaranya mata . Tana kallon sa yayin da shima ita yake kallo , kallo ɗaya yayi mata ya fahimci duk wani abu dake cikin zuciyar ta . Tsoron ƙwana dani kike?? Ko kuwa tsoron Sex dani kike? This time around , Komai nawa kisani ya sha banban da ta da . Ki shirya amsan ko wani irin hukunci daga gare Ni . Kin san meye?? Kamin na taho nan , Wurin Baba na fara zuwa , Kar ki tunanin guduwa ta ko wani Faraga ba zaki samu dama ba, Kin san meya sa?? Hajiya Turai.! Wani irin kallo Umaima take masa , me take So dake dani?? Bana ce ba , don bazance ban san komai ba , na sani...!!!! Saurin girgiza kan ta Umaima tayi wasu irin hawaye na mata ambaliya , A'a Ya Umair babu ....ba babu Komai .! Motsa bakin sa yana alamu zayyi magana kawai sai yaji tasa hannun ta duka cikin ruɗewa da tashin hankali ta faɗa jikin sa tana rufe bakin nasa , kuka take sosai har idon ta na kumbura saboda zuban ƙwallah ...! *Littafin the sexy boss na kudi ne , don ALLAH kar ki karanta idan baki biya Ni ba.. Regular group₦300 vip group₦300 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta wannan Numbobi 08081202932* *Littafin THE SEXXY BOSS na kudi ne , Regular group ₦300 VIP group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko MTN card ta wannan number 08081202932* Yanda yake take kukan ne yayi matuƙar karya masa zuciya ,duk da dama Soyayyar nata ta samu gurmi ta musamman a zuciyar ta ,hannun sa yasa yana ƙara haɗawa da nata a hankali ya furta " Ba haka bane Umaima? Ai haka yake , Ni nasani ko baki faɗa mun ba, nasan Momy Tana Son Aure na dake ne saboda ta cimma wani buri nata , sannan matsalar ma abun dake daɗa sa ma zuciya ta damuwa shine ke.! Yayi maganan yana lumshe lulun idanun sa tare da cijan laɓɓan sa na ƙasa . Cike da wauta Umaima ta riƙe hannun sa , Ya Umair kayi haƙuri , Momy zata sauya , amma wallahi a karon farkon nan dana taho gidan ka ba ita ta turo Ni ba , Kawai Ni ne nazo kaji Yah Umair...ware manyan idanun sa yayi yana zuba su akan fuskar ta kana yace " Kinji matsalar, Umaima kece.., Baki taɓa ce mun kina Sona ba , ko alama kin san ya zuciya ta take ji kuwa?? Sauƙin ta ɗaya idan na kalli cikin idanun ki anan kaɗai nake ganin Soyayayya ta , ga shi nan , anan ne kaɗai Bakya iya ɓoyemun . Sada kan ta ƙasa tayi tana yin shiru , jin Muryar sa tayi yana cewa " Faɗi mun duk abun dake kike so ,Zana baki Umaima , Kuɗi??? Kallon shi tayi saurin yi , a zuciyar ta tana cewa" oho a inda ya aje Ni kenan,so kuɗi tun da sanadin kudi komai ya faru tsakani na dashi . I love You ,ina Son naga na kasance dake har abadan abada . Faɗa mun ko nawa ne zan baki tun daga kan dala biliyan zuwa sama . Ƙurrr yaga tayi masa da ido , tana kallon shi ƙwallah na taruwa a saman ƙwarmin idon ta . Girar sa ya gyara mata ,alamun ita yake sauraro . Shi dai Umair baiyi aune ba yaji Taji Dunkule hannun ta ne tana haɗa yatsun ta tare da bugun cikin sa . Ashhh. Ya saki ƙara don yaji zafin bugun nata . Dari ya ta sheƙe dashi tana yin baya , har da kama ƙwallah na mugun ta . I luv you.! Ya furta yana kallon ta , kallon idanun sa tayi kana ta saki murmushi tana cewa " Dama ashe Soja yana jin zafi idan an bige sa??. kamin yayi magana ne ta kuma cewa " Ina Son zama dakai Ya Umair, Ka san menene?? Shiru yayi mata bai ce mata komai ba sai dai idanun sa dake akan ta ,alamun yana sauraren ta . Ƙwallah ne ya fara gangaro mata , hannun ta tasa tana gogewa kamin ta motsa laɓɓan ta tana mai cewa "Aduk lokacin dana zauna Ni kaɗai bana tunawa da kai a zuciyata . Amma a duk lokacin da wani ɗa namiji yayi rabe Ni ,sai naji wutar Soyayyar ka a zuciyata. A da baya na ɗauka Wauta ce , kuma nayi kokarin hana zuciya ta faɗawa soyayyar ka ,amma ta gagara . Ina Son ka ya Umair...Ta ƙare maganan tana riƙo hannun sa . Hannun sa ya ware mata alamun taje garesa . Da sauri ta faɗa jikin sa tana jan shashsheƙa . Ina ji kaman Soyayya ta tafi taka?. Hannun sa yasa yana rufe bakin ta , kamin yace " Kar ki ƙara faɗin haka ba daidai bane , Ni dana zabi na bar komai na sa boda ke , na daina Kula kowacce mace ,amma ke Baga shi ba. Shiru yayi da faɗin maganan don ji yayi zuciyar tasa na masa wani irin harbawa tuno da Fahad. Ɗago da kan ta tayi ba tare da ta tashi da jikin sa ba tace " Amma fa har yanzu Ban haƙura da kyeta mun mutunci na da kayi ba ,babu imani bare tausaya wa . I'm verry Sorry dear . Maƙale kafaɗa Tayi tana mai da kanta tare da lafewa jikin sa . A haka sam ta mance da wai a mota take , don mota ne suke cikin ta wanda ta amshi sunan ta , baka ko jin hayaniyar sauran abun hawa ,yanda kasan tana inner room din ta . Tafiya ce mai tsawo suke yi , wanda ganin ba zai iya komawa Abuja a mota ba yasa shi sawa a taho masa da jirgin yawo Helikwafta . Ji tayi yana taɓa fuskar ta a hankali yana maida ita tare da ƙwantar da ita . Saurin buɗe ido tayi tana kallon gyefen da gyefen ta , wanda taga pilot Yana ƙoƙarin tada jirgin . Har ya dauke ta daga moton bata sani ba don barci ya ɗauke ta a jikin sa. Saurin kallon sa tayi cike da mamaki tace " Yah Umair Ina Zamu je?? . Ta ƙare maganan tana kuma juyawa tare da ganin Jirgin na sama dasu . Juyowan da zata yi da fuskar ta ne ya haɗe da nashi , haɗe bakin shi yayi da nata yana tsotsan harshen ta a sukune yana sa hannun sa tare da shafa gadon bayan ta , kasa motsi tayi don ji tayi gaba daya ya sakar mata da duk wani laka nata . Kusan mintuna biyar suka debe a haka kana ya zare bakin sa daga nata tana jan dogon ajiyar zuciya tare da sauke numfashi a hankali . Murmushi ya sakar mata wanda har hushiryar sa na bayyana kana cikin Muryar sa ta ingarman namji soja tsayayye , ya furta " Abuja nan da 1 hour Zamu sauka . Cox naga kinyi gaji da yawa. Bin sa tayi da kallo , cike da mmki kana ta komawa ta kwanta tana yin shiru , first a Rayuwar ta na duniya wai yau itace a jirgi . Ohh Umaimatuwa kenan😂 . Kusan 50mins taji jirgin na ƙasa a hankali har ya ida sauka ,wannan ya alamta mata cewan sun fa iso . Hannun ta ya kama yana kallon ta cikin murya mai kama da rarrashi yace " Zaki iya sauka? Ko na...a'a zan iya ,ta katse shi cikin sauri tana miƙewa tashi daga jikin shi . A hankali ta sauko shima yana bin bayan ta . Hannun sa yasa yana rungumo ƙugunta tare da manna ta da jikin shi , kallon sa tayi tana Son raba jikin ta da nashi ,ganin ta a wani gida na daban ,ga kuma securities da sauran masu tsaron gidan da bata san ina ne ba . Ji tayi duk a takure rungume tan da yayi da jikin sa . Shi kam bai ganin yayi wani abu . Nufar wani apartment suka yi , wanda sai a sannan a hankali cikin sanyin Muryar ta tace " Ya Umair ina ne nan? Ai ba gidan Daddy bane nan . Hannun sa yasa yana kama subu subun kumatun ta ,yana murmushi tare da cewa " Calm down my Swt Ccbr . Wani kallo ta watsa masa na ita yake zolaya . Dariya yayi yana cewa" Our Swt House . Nan zamuyu rayuwa Ni dake , with ur kids , nasan they will come verry soon inshallah . Murmushi Tayi cike da jin kunya tayi kasa da kan ta ,don taga yana mata kallon kasa kasa. Wanda duk sai taji yarrrr. Nufan Wani falo Sukayi da babu komai sai glsses da suka kewaye ko ina . Gani tayi kamin su karasa basu danna ko ina ba wurin ya bude kaman hanyar kofa , suna shiga ya koma ya rufe , Ohhh wato da Ƙamshin jikin mutane yake aiki kenan.? Kallon ta Umair yayi kamin yace " Me kika ce??. Saurin dawara tayi don bata san maganan ciki ya fito sarari ba ,tace " A'a ban ce komai ba. Ohk taho mu shiga daga ciki yayi maganan yana kai hannun sa gareta . Saurin ja baya tayi tare da cewa " A'a Su Ammie fa basu san zaka kawo Ni ba. Huuuuu Sauke numfashi yayi tare da furxarwa yana kai hannun sa tare da shafa sumar kan sa.. tun da sun hana Ni mata na ,basai na kawo ki nan muyi amarcin kwana ɗaya ba ,idan kin koma sun gan ki da juna biyu sai Kice nawa ne sai su dawo mun dake dole ,daganan mu tafi honey moon da suka.....Ya Umair.!!! Ta kira sunan sa cikin tsoro da ɗaga murya na mamakin furucin sa gare ta ........ *MMN TEDDY* *Littafin THE SEXXY BOSS na kuɗi ne , Regular group₦300 VIP group ₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,ko katin MTN ta wannan number 08081202932...idan kuma ki ka karanta baki biyani ba keda ALLAH* Tare da ja baya kaman taga Abun tsoro , A hankali ta furta " Don Allah Ya Umair ka maidani gidan Daddy , Don Allah na roƙeka Pls ya Umair. Yanda tayi maganan ya kusa saka sa dariya amma sai ya mai da dariyar sa ciki yana mata kallon da ta rasa gane manufar sa . Kinji fa Wai Yaya...Ni kike kira Da Yaya a matsayi na na mijin ki , Kina ji Pls Mah wife ki bani dama just na kwana ɗaya , zan miki wani Abu mai daɗi da aƙwana ɗaya zaki sauya mun wannan sunan da kike kirana irin yanda su Fareesat ke kirana dashi kema a matsayin na Matana ace kina kira na dashi?? Kai kaiii ina ina ina??? Ya maimaita maganan kusan sau uku . Cikin sauri cike da tsoron sa kar yayi mata abun da take tsoro tayi saurin matsawa kusa dashi tana cewa " Zan sauya To , Wallahi zan sauya faɗa mun wani Sunan kake So ,Amma Ni dai don Allah ka maidani gida Ya Umair ". Shikenan ta maimaita ". Yayi maganan tare da kallon Gyefen Window Glass ɗin dake Kusa dashi. Kwana Biyu zamuyi ina koyar dake daga bisani sai na dauke ki na maida ki wurin Su Momy ya ƙare maganan tare da juyawa yana shirin tafiya , da gudu ta bi bayan sa tana sa hannun ta tare da maƙalewa a bayan sa tana sa hannayen ta duka biyun tana rungume sa ƙaammm , Cak ya ja ya tsaya ji yayi wani abu mai kamar shocking na kama tun daga ƙafafun sa yana circulating blood nashi har zuwa kan sa . Lumshe ido yayi yana jin tamkar suyi ta tsayuwa a haka kar ta cika shi , har sukai Wani yammacin a haka a tare . Cikin dadɗan Muryar ta wanda Fareesa ke cewa " Shine kaɗai mai daɗi a tare da Umaima bayan shi ita bata ga Abun da Yah Umair ya nace ya kuma maƙale mata ba . A Hankali yaji Muryar ta tana furta " I'm sorry My champ . Ba zan sake ba ,wannan yayi maka ko a sauya?. Lumshe lulun idanun sa yayi yana ware su . Wow'. Shine kalmar da ya furta , kamin yayi magana ne tayi saurin cika shi tana juyowa tare da fuskantar sa . Hakan yayi ko? To mu tafi gida. Habawa my Bul bul , ki bari mana ki ci abinci ki shirya a gidan mijin ki ... Juyawa tayi tana bin kanta da kallo a tsakankanin glsses ɗin dake gaban su da bayan su . Haɗe girar sama da ƙasa tayi tana cuno baki , a sarari ta furta ,tabbas kuwa naci sunana Bul-bul gani nan can ƙasan ka , ga kuma kiba mai muni . Buɗe baki yayi dariyar da yayi ta danne ta ya kuɓce masa , haushi ne ya kamata , saurin juyawa tayi tana kallon sa kamin ta kai hannun ta tana riko nasa , meye na kauda kai kuma Yallaɓai.? Fuskance Ni kayi dariyar ka ,nima zan rama ai . Ayya Sorry My Swt Ccbr . Au ka ƙara ko?? Kace swt Tomato Mana kawai . Tayi maganan tana juya masa baya tare da sa hannayen ta tana naɗewa a ƙirjin ta . Ji tayi ya ɗaga ta cak yana sama da ita .wayyo Umma na sauke ni , Please Yah Umair Ka sauke ni ,juyi da ita yake yi bai tsaya ya saurare ta ba , sai dariya da yake mata ,wannan yasata saurin ƙanƙanesa itama tana Dariya . Yana ɗauke da ita suka nufi Ciki ,inda anan ne taga komai complete falo , kujerun ba royals bane ba , Amma sunyi masifar ƙyau tafi ganin su a season Film na ƙasashen Turai . Sauke ta yayi a hankali tana bin falon da kallo cikin burgewa take furta " Kai Falon nan yayi ƙyau sosai ,Wow my champ yayi ƙyau , Tamkar ba'a gida Nigeria muke ba . Waya faɗa maka Best colour ɗina dana ke So .! Tayi maganan tana kallon Yanda akayi Adon Falon da Pich and Ash colour . A maimakon ya bata amsan da take saurare ji tayi ya riƙo ta yana hugging ɗin ta , kumatun ta yasa taffan hannun sa yana jan mata su . Dariya tayi masa tare da kallon sa , gani tayi ya juya yana riƙe da ita tare da nufan wani hanya . Step da stairs a hade uku suka haye sai dai ganin ta tayi a wani makeken ƙayataccen bedroom Wanda a ganin ta tsaruwan shi yafi na ko ina . Saurin kallon sa tayi , kamin ta juya tana zame hannun ta daga garesa . Cike da mmkin take bin dukiyar da yayi kuka a wurin da kallo , kamin ta motsa bakin ta tana shirin masa magana ne ,ya katse ta da cewa " Wane ya baka wannan arziki? A ina kake samun wannan kudade??. Nasan shine tambayar dake a Ranki da zuciyar ki ,shine tambayar da zaki mun ko Umaima?. Ji tayi ƙirjin ta ya buga ,don tabbas shine tambayar dake bakin ta . Wannan wani irin masifaffen brain yake dashi ? Abun da take fadi kenan a Zuciyar ta... Gani tayi ya matso dab da ita idanun sa ya zuba a fuskar ta , wanda ta kasa kirar hakan , sunkuyar da kan ta ƙasa tayi kana ya cigaba da cewa " Umaima Ni haka Allah yayi Ni , ina da brain Ni kaina na san da hakan , a lokaci guda na fahimci dalilin zuwan ki , amma kin san menene? Tun a lokacin na kamu da ƙaunar ki a zuciya ta . Kuma ban kokarin Azabtar da ita ba ,na yarda da na kamu da Soyayyar ki Umaima , ina Son ki har Abada bazan iya daina Son ki ba , Pls ki Soni Domun Soyayyar da nake maki , kiyi min Alƙawarin ba zaki bar Ni ba ,ba kuma zaki guje mun ba Har Abada . A hankali Umaima taji hawaye na sauka daga idanun ta . Saurin kai hannun ta tayi tana ɗaurawa a Fuskar Umair tare da tallabo kuncin sa . Ganin ƙwallah tayi a cikin idanun sa . Kai To meye na wannan hakan ne?? Tayi maganan a ɗan shagwaɓe , sai kuma tace" Hawaye ne fa naga Ni a idanun ka miji na.! Ware idanun sa yayi yana kallon ƙwallahn da ya taru ma ƙwarmin idanun sa na gangarowa . Juyawa tayi tana ware ware cike da tsokana irin nata ta fara cewa " Ina kuke masu tsaro ,kuzo kuga Hawaye A idon Boss ɗin naku Ƙyauta . Duk hakan na meye wannan ? Yayi maganan yana ƙare haɗe ta da jikin shi . Ku taho ku gani kunji , babban Soja kuma Arrogant boss Wai yana kuka ku taho ku gani a kyaut...maganan nata ne ya maƙale sakamakon jin bakin sa da tayi ya haɗe da nata yana shan mata tamkar ya samu alawan yara . A wannan karon bata yi yunkurin hanasa ba ,sai da ya tsotsa Son ran sa kana ya zare bakin sa yana kallon ƙwayar idon ta tare da faɗin " I love You". Juyawa tayi tana kallon sa tare da cewa " Wai kai baka gajiya da faɗin " I luv you ne?? Sai kace Bature ko jinin sss....jan bakin ta tayi cikin sauri tana kama harshen ta , tuno da katoɓaran da take shirin yi , don Hajiya Turai ta sanar mata da komai na Umair , da dangin Mahaifiyar sa da mahaifiyar tasa da suka kasance turawa . Kauda kan sa yayi yana kallon Gyefen ta , tare da cewa " Me kike kallo ?. Yi hakuri.! Tace dashi tare da kallon sa . To ba karya kika yi ba ai , Ina Son ki sai na ɓoye na bar ma zuciyata ?. Girgiza kan ta tayi tana murmushi tare sada kan ta ƙasa. Kema kina Sona ai Bakya faɗa mun ne kin ɗauki ɗabilar Kunya ta Hausa Fulani . Murmushi tayi tana cewa " Oho ka rama kenan ?. A'a ba ramawa nayi ba. Yah Umair Ina Son Ka, A da baya ban san ina Son Ka ba , duk idan na tuno ka sai nayi kuka kawai , ƙawata Fatima ce ta faɗa mun hakan wai zuciyata ta kamu da Soyayyar ka . To amma yanzu ya zanyi da Momy na??. Kallon ta yayi kaman zaiyi magana sai kuma ya sa kan sa tare da manna mata kiss a saman goshin ta . Juyawa yayi nan tayi saurin riƙe hannun sa . Pls Yah Umair Ka Mai dani gidan Momy ,nayi maka alƙawari a satin nan zan dawo gidan miji na da zama , zama kuma ta har abada. Wani irin sanyi ne yaji mai daɗi yana ratsa zuciyar sa . I lab you my dear wf. Ohhh Koda kince bana Gajiya. Dariya tayi tana riƙe hannun shi muje ka koma dani to..... *AUNTY MMN TEDDY* *Littafin THE SEXXY BOSS na kuɗi ne Regular group ₦300 VIP group ₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ku tura katin MTN ta wannan number 08081202932* _Kuyi voting Sabon littafin da zai fito nan ba da daɗewa ba , yawan ƙuri'un da muka samu a cikin wa'anan guda biyun #MR ROMANTIC ko kuma #THE VIRGIN MAID , wannan sune littafan da zan fitar mana in ALLAH ya yarda , kowa na da daman zaɓan wanda yayi masa a ciki , wanda ƙuri'iur sa yafi yawa sai mu ɗauke shi mu fara in Sha ALLAH . labarai ne ko wanne mai ɗauke da sabon salo ,daban dana saura , tamkar yanda nawa alƙalamin yake daban dana ki Hajiya ta ,haka wannan labaran suke daban a cikin jarangiya , masu voting afara kaftowa lahiya💃_ Murmushi yayi yana cewa " Ohk ina zuwa . Juyawa yayi cike da takon sa na tsayayyen namiji ya nufi can wani coridor , juyawa Umaima tayi tana kallon gyefen da gyefe tana bin ko ina da kallo , Kaman baƙauyiya . *Littafin THE SEXXY BOSS na kuɗi ne Regular group ₦300 VIP group ₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ku tura katin MTN ta wannan number 08081202932* _Kuyi voting Sabon littafin da zai fito nan ba da daɗewa ba , yawan ƙuri'un da muka samu a cikin wa'anan guda biyun #MR ROMANTIC ko kuma #THE VIRGIN MAID , wannan sune littafan da zan fitar mana in ALLAH ya yarda , kowa na da daman zaɓan wanda yayi masa a ciki , wanda ƙuri'iur sa yafi yawa sai mu ɗauke shi mu fara in Sha ALLAH . labarai ne ko wanne mai ɗauke da sabon salo ,daban dana saura , tamkar yanda nawa alƙalamin yake daban dana ki Hajiya ta ,haka wannan labaran suke daban a cikin jarangiya , masu voting afara kaftowa lahiya💃_ Murmushi yayi yana cewa " Ohk ina zuwa . Juyawa yayi cike da takon sa na tsayayyen namiji ya nufi can wani coridor , juyawa Umaima tayi tana kallon gyefen da gyefe tana bin ko ina da kallo , Kaman baƙauyiya . Tana anan a tsaye ne taji takowar sa a gaban ta ya tsaya yana fuskantar ta tare da miƙa mata lemu a glass cup , ki Sha kana mu wuce. Mika hannun ta tayi cikin zumma tana amsa , tare da kai lemun mai sanyi bakin ta . Tun da ta fara Sha bata waiwayo shi ba sai da ta shanye sannan ta miƙa masa tana cewa ' to mu tafi. Jin shirun nasa da take expecting Jin maganan sa amma sai shiru ya biyo baya yasata saurin kallon sa tana zuba idanun ta a saman nasa , Gani tayi yayi mata ƙurrr yana kallon ta ,haɗa ido sukayi yana sakin mata murmushi mai dadewa a zuciya , Murmushin tayi masa tare da motsa bakin ta tana cewa " Ya Umair . Hannun sa yasa yana haɗawa da nasa tare da cewa " Mu tafi ". *** Hajiya Turai dake ta aikin kaiwa da komawa ta hana kan ta zaune tsaye , Bakin ta sai motsi yake kaman mai cewa wani Abu , sai kuma ta kai ta kawo jikin ta na rawar kyarma . Tako taji na takalmi Mai tudu amma sam bata juyowa ba daga kai ƙawon da take yi . Momy lafiya me yake faruwa ne??. Umaima tayi mata maganan tana ƙarikowa zuwa inda take . Cikin sauri Hajiya Turai ta juyo tare da sakin ajiyar zuciya kaman wanda aka mata mummunar bishara. Hannun ta takai tana riƙe Umaima tare da cewa " Umaima daga ina kike?? Kin je wannan makarantar ?? Allah ya kiyaye baku haɗu da Umair ba , da sai dai ayi wanda ba'a so. Kin san shi da zafi kaman.... Momy wai shine duk hankalin ki ya tashi haka ? To ai shi ya dawo dani yanzu ya koma . Saurin buɗe baki Hajiya Turai tayi tana kallon Umaima , Kamin tace " Shi dai Umair ɗin?? Lallai Soyayyar ta gaskiya ce ba wasa . Tayi maganan a ƙasan zuciyar ta ,bata san saurin ya fito ba . Umaima ne tace" Momy kika ce mene?? . A'a shiga ciki mayi maganan daga baya . Ohk Umaima tace tare da juyawa tana barin Hajiya Turai anan falon da ta koma ta tsaya ƙyammm kaman soja . Juyawa tayi tana ɗaga wayar ta tare da karata a kunnen ta ,Ohk Daddyn Fareesa Amma ya kamata mu duba al'amarin yaran nan , kar mu shiga masu hakkarin juna , Umaima tun ba yau ba ,ta nuna mun tana Son mijin ta ,abar su kawai su....Shiru tayi tana sauraren sa tare da katse nata maganan. Ohk to babu damuwa sai ka taho ɗin , Allah ya kawoka lafiya ". *** Yau kwanan Umaima uku da dawo gidan Hajiya Turai , kullum sai Umair yazo bashi safe bashi rana bashi yamma ,kullum a aikin zuruntu yake , Wannan ya Dada faranta ran Hajiya Turai . Don tuni ta samu Ammie da maganan A shirya tarewan Umaima a satin nan , Wanda Ammie Maryam ta tsaida maganan a ranan Juma'a za'a taru ƴan uwa ,a ranan za'a tare da Amarya . Jin haka yasa Hajiya Turai sanar mawa Su Baba da Hajiya Balki , acewan Hajiya Turai dangi da yan uwa su taho gidan ta anan Abuja a zauna ayi taron bikin anan gidan ta sai akai amarya , ɗakin mijin ta daga nan kowa ya watse . Hajiya Balki ne tasa Bala'in kan cewa " ita sam a'a Gida za'a dawo da Umaima , ayi taron bikin daga nan sai su ɗauko hanyar Abuja . Nan baba Shima yace hakan za'a yi . Ana saura kwana uku tarewa Umaima da Hajiya Turai suka ɗauko hanyar dawowa gidan Hajiya Balki don dole ba don Turai taso hakan ba . A ranan da suka sauka ,a ranan aka fara saka Amarya a lalle da sauran Abubuwan mu ta al'ada . Tun da Umaima a ka lukume ta a uwar ɗakar Hajiya Balki ,babu fitowa acewan Hajiya Balki shirya amarya ake yi . Mai gyarar Amarya kuwa tun daga Ƙasar mu ,wato Mali , aka ɗauko bhuzuwa da ta iya haɗa amarya ciki da waje . Zaune ake a falon Hajiya Balki har da Su yaya Hannatu , Fatima ce ta leƙo tana cewa " Hajiya Ina Umaiman take ne??. Ai shigowa zakiyi daga ciki kuyi gulman taku .... Alama Fatima tayi mata da hannu , wanda Hajiya Turai ne ta leƙo tana cewa " Hajiya Angon ne dea yazo ya kasa haƙuri , saura kwana biyu amma sai zaƙwaɗi yake yi . Jin ance Angon yar jikalle yasa Hajiya Balki wangale baki tana Faɗin " Wayyo ALLAH sarki , Don Allah jika na ka kula mun da Umaimatu yarinyar kirki ce... Dakin ne kowa yasa Dariya , Umair da Julyb dake waje suma dariyar suke . Umaima Fito maza sako hijabi gudun rana...Kamin Hajiya Kaka Ta ƙare maganan ne Suka ga Umaima da hijabi tana cewa " Ku bani hanya ,don dama ita a takure take an rufe ta a daki zafi duk ya isheta. Da ido Hajiya Balki ta bita a sarari tana cewa " Amaryar zamani kenan . Dariya Su yaya Hannatu sukayi kana suce " ai ke Hajiya kin rufe ta a ɗaki ba dole ta gaji ba. To ai gata nake mata ,mazan yanzu sai sunji mace ko ina zam³ sannan sai kaji zaman lafiya shiru ya ɗore . Kamin Umaima ne ta fito Hajiya Turai ta nufi dasu Julyb ɗakin Halima Matar Ƙanin Baba , Wato Ɗan juma. Biyo bayan su tayi tana fiƙi fiƙi da ido saboda ranan dake kashe mata ido ,na ta daɗe bata fito haske ba . A hankali tasa hannun ta tana buɗe labulen tare da sallama . Fatima ne tace Yauwa gata nan ma , Umaima ƙariko . Wow' mashaallh . Julyb yayi mawa Umair magana ƙasa ƙasa ta yanda daga shi sai shi zai ji . Ƙai Boss kaji Wani irin ƙamshi ,anya ta shiga hannu zaka barta tasha ruwa ma kuwa?? Kar fa ka kashe masu yar mutane ,don kasan kayi mata girma... Bige sa Umair yayi yana bin UMAIMA da ta ƙara masa wata ƴar lukuta , fatan ta sai sheƙi yake ta wani irin masifar ƙyau . Gyefen Hajiya Turai ta zauna , wanda kamin ta ƙare zama Umair ne yace " No taso muje mota muyi maganan acan Ni dake . Kallon sa Hajiya Turai tayi , Kamin Tayi magana ne Julyb yace " Kaji malam da rainin wayo ,me zaka yi mata a motan?? . Wurga masa Harara Umair yayi don ya gane ya ramfo sa ,sai cewa yayi kai fa ɗan iskan mutum ne . Na dai ji ku zauna anan cewan Julyb yana sa mawa Umair dariyar shakiyanci . Hajiya Turai ne tace " Umair zauna , zamu baku wuri kuyi maganan taku anan ,Amma Hajiya Dako Rana bata barin ta fita ,sam ba zata yarda da fita har waje ba . Miƙa Julyb yayi yana kallon Fatima kamin yace " Ƙawar Amaryar mu taho muje naji me kuke buƙata . Murmushi Fatima tayi tana bin bayan sa tare da cewa " Ai su Fa'iza ma na hanya , kila da wani abun da Ni ban fadi ba . Hajiya Turai ne itama ta mike tana mawa Umaima wani kallo , wanda Umaima cewa Tayi " Momy na sani ai . Kallon ta Umair yayi ,yana fahimtar duk wani shu'umancin na Hajiya Turai , don kallon ki kula dai tayi ma Umaima . Fichewa Hajiya Turai tayi a zuciyar ta tana furta " Shashasha . Bin bayan Hajiya Turai Umaima tayi da kallo , wanda kamin tayi Aune bata farga ba taji Umair ne yasa Mata fuskar shi tare da shigar da hancin sa yana shaƙar ƙamshin ji kin ta ,yasa kan sa baki ɗaya tsakankanin ƙirjin ta da suka ƙara cika na tsaban shan garirika , saurin matswa tayi tana yin baya tare da cewa " Yah Umair meye wannan kuma??. Amaryan kin yi kyau sosai , anya ma idan an kawo mun ke a washe gari zan iya matswa daga jikin ki??. Banza ta masa tana cuno bakin ta a shagwaɓe tace " Nidai bana So.! Lumshe idanun sa yayi na jin wani yarmmmm komai nata tada masa da feelings take . Ohk Na bari Kinji . Kallon sa tayi ganin yanda idanun sa har sun sauya , kauda maganan nata tayi tare da cewa " Yah Umair baka ga Yanda nayi ba , Wallahi Hajiya Kaka babu abun da take mun sai gasa Ni da zafin Uwar ɗakar ta , da ƙyar nake numfashi don Wahala . Kecewa yayi da dariya yana faɗin " duk ana gatan ta mu ne . Kaman ya kenan ? Tayi maganan tana kallon sa...! VOTER'S #THE VIRGIN MAID #MR ROMANTIC ZAƁI NAKY NE💃🕊️ *AUNTY MMN TEDDY* *Littafin THE SEXXY BOSS na kuɗi ne Regular group₦300 VIP group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko MTN card zaku tura ta wannan Numbobi 08081202932* A maimakon taji ya bata amsan maganan nata ji tayi yasa Hannun sa yana shafa gyefen Haɓar hannun ta . Saurin kallon sa tayi tana watso da idanun ta waje tare da kallon sa ,gani tayi ya fito mata da harshen sa yana mata wani Abu tamkar zai lashe zumar jikin ta . Tsoron sa ne ya kamata da sauri ta fin cike hannun ta daga gare shi , Tana Ficewa da gudu daga Ɗakin . Baiyi yinƙurin kirar ta sunan ta ,ko dakatar da ita ba , don ta san ba zata dakatu masa ba , ƙaɗan daga Cikin zalaman da yake akan ta ya nuna mata , wanda ya gagare hakan , Hannun sa yasa yana shafa kewayayen Sajen fuskar shi , Sauke Ajiyar zuciya yayi yana ɗaukar Wayar sa , text message ya tura mata kamin ya miƙe yana ficewa daga Ɗakin Halima . Ke Umaima Mijin naki sun tafi kenan?. Umaima da ta laƙume a can cikin ƙuryar Ɗakin Hajiya Balki ne tace " Eh mana Hajiya kin fa fiye saka ido . Na saka ɗin , Bari ayi Auren a Tare kayana kaf zan ɗauko na dawo gidan naku sai naga ƙaryar ta tsiya.! Buɗe baki Umaima tayi cike da tsiwa zata yi magana kawai sai taji sako ya shigo ta wayar ta , jan bakin ta tayi shiru da sauri ganin Mai sunan me turo da saƙon. Shiru Umaima tayi tana dubawa , This is the begging of all ,I luv you forever my Wife. Begging Shine Umaima ta furta Ni ban fahimta ba , anya Ya Umair bai fara zaucewa akan Mace ba kuwa??? , Umaima magana kike yi ne??. Taji Muryar Hajiya Balki , jan baki tayi shiru bata tanka ta ba ,a Zuciyar ta tana faɗin Hajiya Balki kenan Shegen Son Gulma . *** A ranan Friday gidan Hajiya Balki ya cika yayi Al'umma ƙwarai ,Umaima mai jama'a mutanen ta tun na ƙuruciya duk sun shigo mata shagalun biiki yayin da kowa ke fatan Alheri tare da fatan itace matar har abada. Kowa ya shigo ya fita gidan Hajiya Balki da mamaki da jin daɗin irin dangin Ahalin da kuma Mijin da Umaima ta aura suke yi . Kayan Solveniance kuwa ,haka zaki ga Mutane na tahowa dashi hannu ciccike a wasu irin jakunkuna wanda da dama basu taɓa ganin irin sa ba .don Ordering nasu akayi daga Dubai . Wasu zaka ga A ciki turmomi biyu na Atampha da Turare . Wasu kuma track Suit ne da Abaya , Yan mata kenan . Wasu kuma zallar Turaruka ne na jiki dana Kaya . Abun gunin burgewa kowa da sambarka yake fita gidan . Tun misalin Ƙarfe uku na yammaci Girgin yawo ya dire a farfajiyar layin Su Umaima ,abin da ba'a taɓa gani ba kenan , manya da yara kowa fitowa suka yi kallon jirgin da Umaima za'a yi ɗagawa ta ciki , don bazawarin iskancin da Umair ya kusa tamkawa shine " Cewa yayi Amarya kaɗai za'a ɗauko masa abun sa ,baya buƙatar kowa bayan ita ɗin ga ita kaɗai. Ihu Umaima tasa tana kirar Hajiya Turai tare da sanar da ita tana kuka , Wannan yasa Cike da Ɓacin Rai Hajiya Turai ta kira Umair take sanar masa hakan ba mai yiwuwa bane ba . Don dole tasa Aka taho da motoci don Ƙwasar Sauran dangi da ƴan uwa . A wannan lokacin kuma Umaima da Yaya Hannatu Sai Baban Kafancan suka shiga jirgin su suka kai ta gidan Sir Umair Ahmad moddibo dake Abuja ,kusa dana iyayen nashi ,wanda hakan sosai ya daɗaɗa Zukatan iyayen nashi musamman na Hajiya Turai . Tun kamin su Shiga Umaima ke Ware waren ganin Babu Fatima rabon ta da ita tun ƙarfe ɗaya . Amma kuma sam bata ganta ba . A haka dai tayi hakuri ta shiga har suka isa . A farfajiyar harabar gidan Jirgin ta sauka , Wanda tana isa ne Taga An bi hanyar wucewar su tun daga farkon da jirgin ta sauka aka shimfiɗa wani irin royals carpet red Mai masifar ƙyau da fuxgar hankali. Tsayawa Umaima tayi har su Yaya Hannatu suka zagoyo da Baban Kafancan ta riƙeta ,kaman wanda bata taɓa shiga gidan ba haka tayi masu. Wata Personal VIRGIN MAID ce ta ƙariko garesu cikin sauri tana welcoming ɗin su tare da nuna masu hanyar da zai kaisu har zuwa falon Umaima . Buɗe Baki Umaima tayi don mmkin wannan kuma wacece ? A sarari da bata san ta furta ba tace THE VIRGIN MAID In my House?? Girgiza kai tayi na saurin cewa " Abun da ba zai yiwu ba kenan .! Ba za'ayi min sakiyar da babu ruwa ba A THE VIRGIN MAID , littafin Maman teddy , labarin da zaku na karanta tashi kiji shi a jinin jikin ki ,tamkar yanzu nan take ta faruwa . To abun ka ga Ƙwararran Alƙalami 😄 . Juyawa Umaima tayi tana bin bayan ta Wannan ma'aikaciya kaman yanda Su Yaya Hannatu suka yi , THE VIRGIN MAID MY VIRGIN SISTER ,tuno da furucin sa akan Matar nasa... Gaban ta ne ya yanke ya faɗi ganin yanda Yarinyar take juyi ta ko ina a cike take dam , hips da mazaunan , gata jajir kaman balarabiya . Saurin shan gaban ta Umaima tayi tare da Dafa Ta tana cewa " Baiwar ALLAH nace ba.! Juyowa Tayi tana wangale mata baki alamu ya nuna budurwan mai fara'a ce kana tace " Na'am Madam . Ke ce wace a cikin gidan nan?. Ni kawai mai saukar amarya ce daga Ɓangaren Iyayen Sir Umair na Oustralia a daren yau zana koma . Sakin mata murmushi tayi tare da cewa " Wlcm Sister. Thknyou Madam . Juyawa tayi tana jirar isowar su Yaya Hannatu da suka ce da Ita " Me kika ce mata ? Ko kin san ta ne??. Saurin girgiza masu kai tayi kamin tace " A'a tayi mun kama da wata ce ,a cikin book Ɗin THE VIRGIN MAID . Wow Gaskiya wannan labari zaiyi daɗi ba'a magana , cewan Baban Kafancan ... Murmushi Umaima tayi kamin tace " Hajiya Har daku kuma kun ce hakan, yo Ƙwarai ma kuwa , Ko daga ji kin san antaɓo ɓarayuyuka da dama , wanda haka ake Son Labari. Wacce marubuciyar ?? Ni ku bani contact nata?? Vip Zamu yi magana da ita . Dariya suka saka Sai yaya Hannatu ta buɗe Baki tana cewa " Maman teddy kenan . Marubuciya mai kirki da sanin ya kamata ,sam bata da wulaƙanci .... Kai yaya Hannatu ke kuwa ya akayi kika san da hakan?. Cewan Umaima tana kallon Hannatu da ta ce" Munyi interview da ita Ta Special. Ehh to ƙwarai na gamsu da maganan ki . Nidai yanzu Umaima ki bamu number ta , Kar a fara babu mu sai dai muji labari ba...Zama kuji Hajiya Macace mai karamci idan kuma ta fara ,tana da dubban masoya da zasu watsa mawa masoya dama da hauni . Allah yakai mu yasa A fara lafiya Amin . Tun daga wajen falon Hajiya Baban Kafancan ke ya ra kyawu da tsaruwan ko ina na falon . Komai an yi shi an kuma tsara shi yanda ya dace. Suna kuji ba kuji ban shiga da Umaima ƙayataccen Bedroom ɗin ta ne suka ji motsi daga bayan su . Juyawa suka yi Ganin Fatima da Julyb ashe su tuni suka ƙariko . Saurin nufowa inda take Fatima tayi tana murmushi Umaima na bin ta da kallon Ai kin ƙyauta. Hannun ta Umaima ta riƙe tana cewa "Kun riga mu kenan dama , ina ta bulayin neman ki . Ai bar bulayi gata ita ta fara shigowa . Julyb yayi maganan yana Murmushi . Magana yayi mawa Fati da ido sai gashi ta kama hannun Umaima tana cewa " Hajiya bari mu taho. Kamin Suyi magana ne tuni ta ja hannun Umaima tana nufa da ita wani Room ,Wanda Umaima Bata San Ina bane ba. Ganin Makeup Artist tayi zaune a gaban wani mirror tana jirar isowan ta. Cikin sauri ta tashi tana cewa " Please muyi komai cikin sauri mu suke jira . Ita dai Umaima bata kuma cewa komai ba , nan take wannan matan ta fara kimtsa ta cikin wani Gown Golden Wanda ya amshi fatan jikin ta . Juyawa tayi tana bin Fati da kallo sai yanzu ta fahimta itama Gown ne jikin ta dark blue ,to Ina zamuje haka.? Tambayar da take mawa Kan ta kenan . Wani hill shoe tasa mai ƙyau tare da maɗauri sirara shima Golden ,sai ɗan mini poss ɗin da ta riƙe. Make up ne simple amma mai ƙyaun gaske , sosai ta yi kyau tafito amaryan ta ainun . Surayya ne ta shigo cikin sauri tana faɗin " Komai yayi ready kuwa??. Ganin irin azabtar kyau n da Umaima tayi yasa ta faɗin Wow ANTY kin Yi kyau fa . Murmushi Umaima tayi tana cewa " Allah ko? To na gode . Kallon Fatima tayi a hankali tace " Wai ina zamuje ne ko duk budan fuska ne ake mawa wannan Adon , Tayi maganan tana ƙare rufa kan ta da siririn shara sharan mayafin da aka rufa mata fuska . Mai Makeup Artist din ne ta juya tana kama kasan Gown din ta ,Kamin Fatima tace " A wancen Baban falon mai kaman hall abokanan Sir Umair ne harda Dangin Mahaifiyar sa , mutum ne fiye da 50 a ciki muje ,zasu ga amarya kowa yayi presenting Gifts ɗin sa ga Ango da Amarya . Saurin kallon ta Umaima tayi ,a zuciyar ta tana cewa " Yanzu cikin can har da Turawa kenan ? , Hannun ta Surayya ta riƙe tana tsayawa a gyefen ta . A tsanake suka fara shigar hall ɗin . Gani tayi ana ɗagawa wani abu tun daga shugiwan su kaman shine shine yana sauka akan su a hankali . Tafi Wurin aka ɗauka ,yayin da Fareesat dake cikin mutanen in zaka Uwar surutu tayi saurin nufar Inda Su Umaima ke takowa da sauran Mutane , don matan Wurin duka nufan su suka yi aka rufa ma Amarya baya . Saurin nufan Mr Mc Tayi tana amsan mk tare da fara ku zanta Amaryar su , Da a ƙarshe take cewa " This the best couple ever Dana taɓa gani a rayuwata ,ya sadaukar da koman sa domin ta ,haka itama ta tsaya dakon soyayyar sa na tsawon shekaru .....ihu Wurin ya ɗauka ana tafi . Nan tayi saurin nufar Amarya da suke gab da ƙarikowa wurin tsayuwar su . Hannun Umaima ta riƙe ,tana dakatar da Fatima tare da mata wani Kallo tana cewa " Kece wace??. Tsayawa Fatima tayi sororo ,yayin da Surayya kecewa a zuciyar ta mai hali baya taɓa fasawa . Julyb ne yayi saurin ƙari kowa yana amsan kakar Fatima tare da jan ta can inda yake da Abokanan sa . Hannun Umaima Fareesa ta riƙe suna nufar Ango da yake cikin shigar Suit Bai tsaya zafafawa ba ,don shi mutum ne mara Son hayaniya a koman shi . Ɗan ɗogo ido Umaima tayi tana hangosa. Tabbas yayi masifar sihirtacciyar kyau . Yanda kasan Arab ,don dasu yafi kama . Tana hayewa Stairs ɗin da yake shida wasu abokan sa uku wurin ya ƙara rikicewa da tafi. Gani tayi Fareesa ta miƙa masa hannun Umaima tare da cewa " Yah Umair kayi alƙawarin ba zaka cika wannan Hannun nata ba kaman yanda ka riƙe namu hannayen Duk wuya duk rintsi har Abada zaka yi ta riƙon ta". Riƙe hannun Umaima yayi yana ware hannun sa Fareesa tana rungume shi . Abun ka ga Turawa Wasu har da ƙwalla saboda tsabon ba so muhimmanci . A hankali ya raba jikin shi dana Fareesat Yana kai hannun sa tare da yaye mayafin fuskar Umaima bakin sa ɗaura a saman goshin ta , yana manna mata kiss tare da sauke fuskar ta yana sunkuyowa zuwa fuskar ta " You look ....I don't know what I will say....ya ƙare maganan tare da kashe mata ido , Ihu Hall din ya dauka da tafi .... Anan take wuri ya yamutse . Kowa na a cikin farin ciki . Anan take Mc ya fara gabatar da Amarya da Angon ta . Kamin daga bisani kowa ya fara gabatar da kansa da yanda suke da Ango ma Amarya kana a nufi High table ana ba Amarya Da Ango wedding Gifts . A haka har aka kai kusan shida ,anci an sha , kana daga bisa masu barin ƙasar suna nufar ƙasashen su na bari . Masu nufar gariruwan su nayi . Ita dai Umaima koda ta koma apartment din ta , tuni ta tadda dangi da yan uwa sun sauka . Nan take ta nitsa cikin su . Abun da ya bata mmki shine a wannan yammacin aka tarkata kowa na cikin gidan zuwa garin su , Da Fatima zata tafi Umaima tayi kuka sosai haka Ita ma Fatiman ke share ƙwallah na Sabo . A haka suka yi sallama . Gidan ya kasance ba kowa daga Umaima sai ma'aikata ,don Umair shima tun da yabi abokanan bai dawo ba... Har wuraren ƙarfe 9:00pm.! _Aƙwai Ingantattun supliment na hip up ,breast elargement , sup na ƙiba da baya , aƙwai kuma na hasken fata ,wanda bana bliching ba ,kiyi amfani dashi yasa hasken ya koma kalon madara ƙarrrr , sai an gwada serious buyers ku taho . Prices ɗin mu sun fara da ga ₦3500 zuwa sama duk na yanda kuke so zaku same su ...ga masu buƙata You can chart me up ,or click this number 08081202932_ *AUNTY AISHA MMN TEDDY*