ILLAR SON ZUCIYA BY saudat mukhtar daneji page one 1 ga masu satar fasaha na barsu da allah..inni bana gani to shi yana gani in banji ba to shi yana ji allah ka barmu da masoyan mu na hakika ,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,, Zaune take kan kujera ta zubawa mahaifiyartar ta idanu hawaye na zuba a idanun ta tana tunanin halin da suka tsinchi mahaifiyar su a ciki ba um ba um um da tayi kamar zatai magana se ta kasa sallamar da taji ta katse mata 2nani da take ta mai da mai da kallon ta kan kofar shigowa tare da amsa sallamar kawar mahaifiyar ta ce hjy binta ta tashi tana mata sannu da zuwa ta amsa mata cikin sakin fuska tare da fadin ikram me kk baki tafi makarata ba har yanzu?? kantaa a sunkuye cikin girmamawa tace ammi ce bata da lfy, fara ar dake kan fuskar hjy binta takasa boyiwa ikran kanta na sunkuye batama san me take ba mai da kallonta tai kan mahaifiya ikram din kin fadama antyn kune??? hjy binta ta fada A a ban fada mata ba, to amma lfy kalau jiya muka rabu da ita me yasa meta??? wlh bansani ba nima lfy kalau muka kwanta da safen nan nazo in fada mata zan kai su islam makaranta taban key amma taki yimin mgn to a lkcn ina sauri sbd sun makara se na dau key din akan mirrow dinta na tafi yanzuma zuwa nai na tmbyt me zata ci taki mgn hjy inta tai ajiyar zcy bayan ta gama jin bayanin ikram da alamun damuwa a furkaqg hjy binta tace to allah ya sauke dama bnz nan ba seda na biya gun............ se kuma tai shiru kome ta tuna allah ne masani tace ikram zo ikram ta taso taja hannunta zuwa wajen plour kwance kulin da ke zanin ta tai ta dauko wani gari kmr karkashi ta mika mata tace yau ikram ungo wannan dama banzo nan ba se da nabiya ta gun malam audt