[8/20, 22:53] ❤️❤️❤️: 👨‍❤️‍👨 *AUREN WATA TARA*👨‍❤️‍👨 ```MALLAKAR``` *Hajara L Sadeq*✍🏿 *MARUBUCIYAR* 👇🏿 Kasancewar Tafiyarsu makaranta na tunkarowa ya sanyasu shiga busy sosai Hafiz yake taka rawar gani a tafiyar da su Zarah zasuyi makaranta A yanzu sun gama Shirya koma yau Jabir ya kaisu Shopping mall Wanda shi ya biya musu kudin sayayyar komai itadai Zarah a sanyaye take yayinda Asma'u ke d'aukar musu komai da zasu buk'ata. Bayan sun gama ya biya kudin suka kama hanyar gida Bayan shigar Asma'u gidan sun tab'a Hira sosai tsakanin Zarah da Hafiz Bayan nan tayi mishi Godiya akan irin hidimar da yake mata murmushi ya sakar mata ya ce. "Komai nayi miki ban fad'i ba matata har na k'agara ranar nan tazo bansan wani irin farinciki zan shiga ba ranar da muka zama mata da miji" Murmushi Zarah tayi tare da rufe fuska kunya ta baibayeta. "Cikin Sauri ta bud'e murfin motar tare da fita " Dariya yayi tare da girgiza kai Dan kunyar ta Zarahn tashi ba k'aramun burgesa take ba yanason mace mai kunya a rayuwa(exectly wlh kunya ado ce ga y'a mace maza da dama suna son mace mai kunya Rashin kunyar y'a mace ba wayewa bace Allahsa mu dace") yaune tafiyar su Zarah makaranta tunda suka tashi cikin farinciki suke su dukansu Bayan sungama Parking d'in komai d'insu an saka a boot din motar hafiz . nasiha sosai mai shiga jiki Malam ya dinga musu Bayan suma su maman su Asmy sunyi musu nasiha Mama Rabi ko ko Allah ya kiyaye batace ba sai bak'inciki take dubu goma Malam ya basu tare da cewa sunyi wani abun dashi. Dukansu sosai sukayi kyau cikin manyan hijabai Asmy ma tayi kyau Dan itama masha Allah badai kyauba a hanya Hafiz sai satar kallon Zarah yake har suka isa Zaria kai tsaye cikin Makarantar A B U suka nufa. Asmy ita ta dinga shigar musu da kayansu hostel din da aka kama musu Zarah ko tana gaban motar Hafiz ne ya mik'o mata kwalin waya biyu Duka iri d'aya Tare da cewa . "ga wayarki keda Asmy please dia karkice bazaki amsa ba saboda bazan juri Rashin jin muryarki a kusa dani ba Kuma hasalima An sanya mana Aure ina da hakkin da zan d'auki hidimarki" Amsar kwalin wayar Zarah tare da cewa "Hakane ya Hafiz nagode Hakika kaid'in ka taka rawar gani a cikin rayuwa ta babu abunda zance dakai Sai fatan alkhairi da nasara a rayuwa mungode" Murmushi yayi najin dadi tare da mik'a mata 20k yace gashi ba yawa ku fara chachaftawa da wannan" "girgiza kai tayi tare d'ago da dara daran idanuwanta "a a a ya Hafiz wlh bazan amsa ba hidimar tayi yawa." "kamo lallausan hannunta yayi tare da damk'a mata kudin a hannu Wanda tunda ya tab'a hannun Zarah taji wani irin shock saida ta rumtse ido kafin ta daidaita nutsuwarta tayi saurin kwace hannunta Tare da b'ata fuska ta ce " "Meyasa zaka rik'emun hannu ya Hafiz Bayan ni ba maharramarka bace"hade hannayenshi waje biyu Alamun rok'o ya ce "am sorry my Zarah by mistake ne bansan nayi ba" " Uhm" kawai tace tare da bude motar ta ce "Ka tafi karkayi dare fa kaga hanya ba kyau" "korata ake kenan"cikin murmushi ta bashi amsa da "Nina isa Banki mu shekara haka ba" 'ta fad'a ta na rufe fuska " murmushin jin dad'i yayi cike da kewarta Hafiz ya juya yabar makaranta Inda Zarah ta kama hanyar hostel d'insu. ta na shiga ta samu Asmy Harta cire hijab din ta na shirya musu kaya "Kallon d'akin tayi ta ce. " wai nufinki mu kadai ne kenan a dakin" "Wlhko Nima haka nagani naga duk ba a fara zuwa ba Kinsan Monday ake fara lectures ba kowa zai zo kamar haka ba" "Kice mu iyayen azarb'ab'i mune farko farko ta fad'a tana cire hijab din jikinta " Dariya asmy tayi ta ce "Keko abunka ga farin shiga Dariya Itama Zarah tayi tare suka kimtsa komai kafin Zarah ta mik'awa Asmy wayar da ya Hafiz ya saya musu zo kuga murna wajen Asmy hada tsalle ta Rungume Zarah. " itama Zarah cikin farincikin take bud'e wayar suka ga iPhone 6+ ce Duka iri daya dubawa sukayi kowacce Duka an sanya sim ganin ba chaji gashi ba wuta ya sanyasu ajewa sai Chan wajen 8 aka kawo wuta nan suka sanya wawowin chaji salla Zarah tayi tare tare da hayewa kan bed tace. "nikam bacci zanyi wlh nagaji" Asmy ce ta ce "Chab aini nan inkinga na kwanta to wayar nan ta cika Na duddura abubuwa a ciki har what's app saina bud'e komin dare. " Dariya Zarah tayi ta ce "aifa abun nema ya samu nikam bacci ma zanyi waya bata dameniba sosai Idan kin d'auko abubuwan nima ki daukoman amma what's app kadai zaki budemun sannan kiyimun down load din Qur'an na ji da na karantawa" " To" Asmy ta fad'a ta ce "Mu sarakan zumudi Allah sama akwai data a sim din " Juyawa Zarah tayi tare da kwanciya ta ce . "Allahsa ma babu muga ta tsiya kiyi ,zaman hofi" "Insha Allahu ma akwai muguwa Asmy ta fad'a tana Mikewa itama tare da Fara Sallar bacci ne ya kwashe Zarah cike da gajiya. Ranar Monday suka fara Lectures Sosai Dukansu suka maida hankalinsu ga karatunsu Zarah suna waya da Hafiz Sosai Kuma suna chat dukda ba Sosai take hawaba saboda ba wasu mutanen chat gareta ba. danma Asmy tayiwa wata kawarsu da sukayi sec magana ta bada number su aka sanyasu grp din makaranta anan ne ma wasu ke binsu PC har suke chat amma dukda haka Zarah saita yini bata hau online ba. Karatu suke sosai ba kama hannun yaro yanzu hostel din ya fara cika da mutane Dakinsu ma sunsamu Karin wata Mutum guda zaituna. Cikin marairaicewa ta ce "Yaya Dan Allah ka bari na tafi A B U din wlh yaya banason karatu a America plx harfa sun bani admissions kuma ma har anfara lectures yaya Dan Allah" "Chuchu bazan barki kiyi karatu anan k'asar ba fa Ga yanda na tsara tare zamu tafi america a gidana zakiyi karatunki amma ban lamunce na barki ki tafi Zaria karatu ba Nafison kiyi a gaba na na sanya miki ido saboda wannan rawar kan naki Dan kiyi abunda kikeso shiyasa ai kikak'i cike KASU kika zab'i ki tafi Zaria sannan banason kiyi karatu a kasar nan sanin kanki ne to bazaki ba A B U din ba na gama magana" "kuka Chuchu ta sanya tare da Fara birgima ta sangarta sosai ta ke kuka da diddira kafa Ammy ce ta shigo ta ce . " Subhanalla Me akayiwa Auta ta ke wannan kukan "MD dake zauna baice uffan ba sai maida hankalinshi ga kallon da yake yayi" Chuchu ce cikin sangarta ta ce"Ammy yaya ne ya ce "Wai bazan tafi Zaria karatu ba dole sai dai mu tafi america tare Bayan ni banason nesa dake Ammy plx ki ce ya barni " "Kallon MD Ammy ta yi ta ce " me yasa bazaka barta ba babana tunda harta samu kuma ta nuna Chan din take so ka barta ta tafi kawai nima banason tayi nesa dani saboda kaga gidan kadaici zaiyimun yawane ba Abbanku Zainab na gidan mijinta kaima ka tafi sai anganka please Babban yaya ka barmun ita " Jan numfashi Yayi tare Dagowa ya harari Chuchu dake Kuka jikin Ammy ya ce. "Allah Ammy kin sangarta Yarinyar nan jifa irin tabarar da takeyiwa mutane" Dariya Ammy tayi ta ce "Ah muka sangarta ta dai duk gidan nan wa ya fi sangarta Maryam sama da kai " "Ummmm to Taci arzikinki Ammy na yarda Tayi Chan d'in Allah kiyaye Amma Tana cigaba da irin wannan shigar Saidai taga na cireta Nayi mata Aure " ya fad'a yana kallon matsatsun Riga da wandon dake jikinta Tsallen murna Chuchu ta buga tare da rugawa ta Rungumeshi ta ce. "Thnks Babban Yaya Uba Allah ya k'ara girma bazan sake ba sannan tayi Dariya ta ce hhh yaya Ai ko kayimun Auren bazan zaunaba y'ar k'arama dani kuna kaini kafin ku dawo ma na rigaku gudowa " Duk miskilancin MD saida ya d'an dara tare da Kai mata "Dukan wasa a baya ya ce. " Kin rainani ko chuchun yaya shiyasa kika fad'amun haka" "Ammey ma tayi Dariya tare da girgiza kai ta ce "Allah shiryaki Auta" Dariya Chuchu tayi tare da mik'ewa ta Ruga cikin tana tsallan murna nan ta kira Aunty Zey ta mata albishir yaya Ya amince.. A nan take MD ya kira Wani Abokinshi dayake lecturar makarantar ta Cikin waya yayi mishi bayanin komai take ya ce Ai ba matsala tunda ta samu registration Banki kawai za Aje ayi" PA d'inshi Ya kira Tare da sanyashi yaje yayiwa Chuchu registration saida yaga ya gama yi mata komai tukwana Ammy ce ta Kalleshi da damuwa a fuskarta ta ce. "Baba na wai ya maganar bincike game da kisan mahaifinku naga Har yanzu bakayi wani Abu ba yaci ace angano kowaye yayi mana Wannan d'anyen Aikin" "numfashi Ya fesar tare da cewa " Insha Allahu Mamy Gaskiya zatayi halinta inaji a jikina nan kusa akwai abun al'ajabin da zaizo bada jimawa ba akwai shirin da nake akan Lamarin " Goge hawayen da ya zubo mata Ammy tayi tare da cewa"Allah dai ya Toni.Asirin ko suwaye sukayi mana wannan d'anyen aikin insha Allahu bazasu gama da duniya lafiya ba Sannan asirinsu saiya tono" "Ameeeen MD ya fad'a tare da mik'ewa zai shiga Bedroom d'inshi dake gidan " da mamaki ammy ta Kalleshi ta ce "Ina kuma zaka Bayan Matarka na gari"......✍🏿 *Domin magana da marubuciyar 07026166536* *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 _*Miss Hajo ce*_🤙🏿 [8/26, 20:35] ❤️❤️❤️: 💑 *AUREN WATA TARA* 👨‍❤️‍👨 MALLAKAR *Hajara L Sadeq* *_TEAM GAWURTATTU BIYAR_* 🅿️.........*15 & 16* Ta na gidansu Ammy"tsaki Ammy taja tare da cewa "Allah ya kyauta " D'an murmushin gefen baki yayi tare da girgiza kai ya wuce ciki. "Kwance take saman bed din Dakinsu ta na chat da Hafiz d'inta ya na bata labarin abun Dariya labarai masu sanya nishad'i sosai takejin dad'in chat d'in " Asmy ce da ke Dafa musu indomie a k'aramun gas d'insu ta ce " "Uhm Manya chat yayi dad'i sai Murmushi ake " "Kede bari wani labari ne ya Hafiz yake bani na ban Dariya" ta na sauke indomie d'in Asmy ta ce. "Ai naga alama kam Sauko muci kafin ta huce " kashe datar tayi tare da Saukowa nan suka faracin indomie d'in kasancewar dare ne. "suna cikin ci y'ar d'akin su zaituna ta dawo K'arewa shigarta kallo Zarah tayi taci uban attachment ta sanya matsatsun kaya girgiza kai tayi tare da Cigaba da abunda take Dan ta lura yarinyar ba tarbiya gareta ba hakan yasa ko maganar kirki bata had'asu inba Sannu ba . Sannu tayi musu Zarah ta amsa da yawwa " Asmy ce ma dayake suna Dan mutunci suka Dan tab'a Hira yayinda Zarah tayi kwanciyar ta dan gobe tun 8 suke da lectures . Washegari tunda safe ta shirya 7:40 tayi mata a class saboda 8 suke da lectures Bayan lecturer d'insu ya fita Mikewa tayi tare da fitowa jikin wani block ta zauna tare da fiddo hand out d'inta ta fara Duba abubuwan da akayi musu sosai. Sallama taji anyi mata batare da ta d'agoba ta amsa "zan iya zama Malama Zarah " Dagowa tayi tare da Kallonshi class mate d'insu ne amma tayi mamakin yanda yasan sunanta " "Matsa masa tayi tare da cewa zaka iya zama mana" Bayan ya zauna Har lokacin karatunta take "cike da burgewa ya ce " Gaskiya Malama Zarah kin burgeni wlh Tunda kika shigo makarantar nan na lura da kwazo da nutsuwarki Da yawan dalibai ba karatu ke.kawosu ba makaranta amma ke yanda kike dagewa yasanya nayi sha'awar Ko zakiyi abota dani Dan nima na k'aru saboda course d'inmu d'aya kuma math tana bani wahala sosai " Murmushi Zarah tayi masa tare da kallonta ta lura yana da nutsuwa daga ganinsa kasan d'an Babban gidane ta ce "Badamuwa Allah sa mu karu da juna Saidai bansan sunan malamin nawa ba " Cikin barkwanci ya ce "Ah dalibinki dai ai kece malamar sunana Yusuf muna zaune a garin Abuja tare da iyaye na karatu ya kawoni Zaria bansan kowaba" "Ah kace Babana ne Saidai na kiraka da Baba " Dariya Yusuf yayi ya ce "Wow kice da y'ata nake tare Gaskiya nayi sa'ar haihuwar wannan santaleliyar d'iya Kinga dole ayimun biyayya Sannan Abban na zaki dinga Cemun ba Baba ba " Duk yanda Zarah taso ta fusge saida ya sanyata Dariya ta ce "Eh Gaskiya ne Abba na Amma naga Abban nawa akwai iyayi da surutu fa " Dariya yayi tare da bude book dinsa ya ce "Wlh daughter karatun da akayi yau kwata kwata bangane ba idan kin gane ki koyamun please" “bari na duba naga ko zan iya ta fad'a ta na amsa tare da Fara gwada masa dalla_dalla kamar ita ce lecturar sosai Yusuf ya gane fiye da yanda Malam ma ya koya a aji shi kanshi ya sake da baiwar kokari irin na Zarah gashi dai tare aka koya musu amma saika rantse malamin ma a Wajenta ya koya. Saida ta gama koya masa komai "wow amma daughter nagode Wlh daga yau kinzama malamata ki godewa Allah yayi miki baiwar da ba kowa ya sameta ba Kyau Ilimi tarbiya uwa uba addini " "Muje dai yanzu class za a shiga wata lectures ba surutun ba Abba na" ta fad'a tana Mikewa Shima Mikewa yayi yana Dariya tare da Amsar jakar dake hannunta "wara idanu tayi ta ce . " so kake ace y'a ta sanya uba rik'e jaka ai sai a sanyamu a news "Shima dariyar yayi tare da amsar jakar ya ce " Kinga sai muyi suna yanda za ayi ta zancenmu muzama cele". Har suka isa Class din suna Hirar barkwanci duk miskilancin Zarah har mamaki nayi yanda ta sakarwa Yusuf kodan ance Gamon jini daban yake. Da suka gama lecture ma tare suka fito Inda sukaje capteria sukaci abinci kafin Zarah ta wuce hostel Bayan ya amshi numberta. Shakuwa ce da abokantaka ta shiga tsakanin Zarah da Yusuf yazama closed fried d'inta Asmy har mamaki ta ke yanda Zarah ta sakarwa Yusuf fuska duk sanda bai gane wani Abu ba ita take zaunawa ta fahimtar dashi sosai yake amfanuwa da Zarah. Cikin sati guda da Fara lecture a makarantar har amfara sanin Zarah saboda kokarinta Inda tayi wasu kawaye su biyu hibba da Jamila suma yabawa da tarbiyarsu ta sanya Zarah fara abuta dasu amma fa ba wai Chan ba saboda Har yanzu miskilancin ta ya na nan na Rashin son magana idan y'an maganar sukazo saikayi mamakin yanda take magana . A yanzu Hankalinta kwance yake Hartama fara mancewa da su Mama Rabi Saidai tunanin babanta da take. Suna waya da Hafiz Ya ce "Dear wai bazakije ku bud'e account ba Yaci ace kun bud'e ko Dan saboda scholarship sannan idan za ayi muku aike fa account yafi sauki akan Sai an Aiko muku" "A rufda cikin da take a kwance ta ce " To ya Hafiz Insha Allahu gobe Monday sai muje mu bud'e ko" "Yawwa matas Shiyasa nake sonki gobe kuje ku bud'e Ki bud'e a access " "To ta fad'a tare da cewa gashi ba musan ko ina ba bamu tab'a fita ba " "Ina abokin naki da kike bani labari Abba ko to shi zai iya sani kice ya rakaki " "To " ta fad'a sun tab'a Hira Kad'an kafin ta kashe wayar a yanzu Hafiz ya Riga ya fara zama wani bangare na jikinta tun bata sonshi yanzu har taji ta fara sonshi saboda soyayya da kulawa da yake nuna mata. Washegari Bayan fitowarsu daga lecture suka shirya Fita domin Suje su bud'e account around 1 suka tafi Yusuf yayi musu rakiya Napep suka hau su Ukku Inda shi Yusuf ya hau gaba. Nan napep d'insu ta fara tafiya Yusuf ne ya jiyo cikin barkwanci ya ce "Daugher Kinga kuwa Yanda kikayi kyau na jima banga macen da hijab ke yiwa kyau kamarki ba ked'in ta musamman ce fa " "Dariya tayi tare da cewa " baka rabo da barkwanci Abba na Kana uba amma ka maida y'ar jikarka" "Y'ar Dariya yayi ya ce " Ai Gaskiya Ce dole a fad'a y'artawa ta daban ce Shiyasa idan na tashi Aurar da ita mutum na daban zan aurawa saboda ked'in Matar manya ce ba yara ba wlh daughter " "Murmushi tayi tare da girgiza kai ta ce " kadai kalli gabanka karka fad'i kaja mana " Bayan Asmy ta gama waya Ta ce "Ai Gaskiya ka fad'a ko Abbanmu"Dariya yayi tare da cewa " Eh mana Bestynmu "nan suka cigaba da hirarsu su Ukku yawaici duk ta barkwanci ce. Sunzo daidai round din da zasubi ya kaisu Banki Sukaji mai napep d'in ya tsaya " Abun hankalinsu duk yana dumin da suke "Asmy ta ce Lafiya Malam yanaga ka tsaya" Mai napep d'in ya ce "Kuyi hakuri Hajiya Inajin wani Babban mutum ne zai wuce a wajen shiyasa chunkoso yayi yawa sai motocinsu sun gama wucewa tukwana a bamu hanya". Cikin jin Haushi Zarah ta ce " Yanzu haka zamuyi ta tsayuwa a titi saboda kawai wani zai wuce dan fin arziki za a tsaida mu". "Kuyi hakuri Hajiya ya muka iya " Daidai lokacin da wulfa_wulfam motocin suka fara gittawa ta wajen "Kallon motocin da tunda uwarta ta haifeta Bata tab'a gani ba Asmy ta gani wara idanu tayi tare da cewa " Kan uban Chan waiko shugaban k'asane ya shigo garin? Yusuf ne dake gaba ya ce "Kan ube Wlh MD ne ya shigo garin nan Chab dole a tsaida mutane Innalillahi inama zan gansa ido da ido MD a Zaria to me ya kawosa" "Zarah ce ta ja tsaki Ta ce " Shi waye da za ace sabodashi za a tsaida mutane saboda shi yanzu fa Banki suna gab da tashi ta fad'a ta na duba Agogon hannunta " "Yusuf ya jiwo ya ce " "Wai kina nufin bakisan MD ba kina Nigeria Amma baki Kallon Television da labarai ko? " Tab'e zarah tayi ta ce "nidai ban wani sansa ba Asmy ma ta ce nima kam " Yusuf sarkin bada labari juyowa yayi yare da cewa aiko yau zan baku labarinshi saboda ni fans dinsa ne ina karanta tarihinshi sosai". wani shahararren matashin mai kud'i ne iyayenshi suna zaune a garin Kaduna Mahaifiyarshi asalinta y'ar India ce a Chan mahaifinshi ya ganta ya auro ta shiyasa da kin gansa zakiga asalin ba indiye kannansa biyu mata sosai yake sonsu da ji dasu na manta sunansu , Compononyn da gayen nan ya mallaka nan Nigeria da ma k'asashen k'etare da kadarori gidajen mai kudade na ban mamaki ke kanki saikinyi mamaki gashi matashi Dan bazai wuce 38 years ba Amma wlh Inajin gayen nan shi yazo na biyu a kudi a negeria su kansu manyan durkusa masa suke Dan wasu Mahaukatan kud'ine ke garesa duk wajen Da kikaje kikaga an rubuta MD to mallakinsa ne wajen Shopping mall ko da park_park babu jahar da baya dasu a wannan k'asar tamu Ga shi ya had'u Iya had'uwa y'an mata da dama karkiga yanda suke rudewa a kansa Kwanaki a labarai da nagani Wata tana shirin kashe kanta saboda iyayenta zasu aura mata wani Dan uwanta shegiyar yarinyar nan wai MD takeson mutumin da baisan da zaman ta ba Mutum ne mai matuk'ar ji da kansa d'an gayu ne na Bugawa a jarida miskili ne na karshe Dan Ance a waje saiya yini baiyiwa mutane magana ba Amma ance yana magana da family dinsa sosai nidai tunda nake bantaba ga dariyar MD ba a hotunan da nake gani nasa Dan bantaba ganinsa ido da ido ba yana da manyan company a Abuja Amma ance mafi yawan harkokinsa a America ya ke yinsu yanzu haka a Chan yake da zama Saidai Naji ance Allah yayiwa mahaifinshi rasuwa shekaruun baya sosai Wanda ake zargin kashesa akayi to kunji takaitaccen Tarihin MD matashi da kudi Wannan shine kirarinsa". Tunda ya fara maganar Zarah take Jan tsaki Inda yana gamawa ta kuma Jan wani tsakin tare da cewa "To waya tambayeka Tarihinsa ina ruwanmu dashi ka zauna sai zuba kake mana akan wani chan banza " wara idanu Yusuf yayi ya ce "MD dinne banza Zarah" Tsaki taja Dan sosai takejin zafin tsayuwar nan tasu ta ce. "To me zankirashi dashi Bayan ya tsaida mu a titi yanzu haka Ina tunanin Banki sun tashi" ta fad'a ta na Jan tsaki tare da kauda kai tanajin haushin wannan banzan MD din da aka fad'a Wanda ya tsaida su kusan Awa guda a titi" "Chab ba ruwana wlh security dinsa suka jiki Saidai kiji ina cewa A mota muka hadu " "Asmy ce ta kwashe da Dariya tare da cewa " lallai Abbanmu kace duk uba da d'iyar da ake ajesa za ayi" "Chab ina ake ta uba idan ta fito lafiya sai acigaba da ubantakan" "Dariya Asmy tayi ta ce " Kaidai anyi matsoraci wlh nima saida ka fad'a na tuna da shopping mall d'insa da na tab'a gani a kano sannan a funtua ma ai akwai gidajen mansa har biyu Saida ka fad'a nagesu" "Chab ai yana da Mahaukatan gidajen mai kalli Chan ya fad'a yana nuna mata wani had'adden gidan mai sabo mai d'aukar kai Ashirin Ya ce " Karanta Chan ma me aka rubuta wancen ma nasa ne"dagawa Asmy tayi ta Kalla ta ce "Aikuwa wlh amma dai nima nayi mamakin Mahaukatan kudin matashin nan ya na da mata amma? " Wara hannu Yusuf yayi ya ce "wannanne dai bansaniba Anya ya rasa mata ma kuwa Amma dai ko wacece Matar zatasha miskilanci" Dariya asmy tayi ta ce "Gaskiya kam " sai sannan motocin MD suka gama wucewa Mai napep d'insu ya tada suka isa Zarah ta cika tayi Fam Asmy na mata Dariya ta ce. "Ran manya ya b'aci ayi hakuri ya muka iya k'asar nan Indai kai talaka ne Ai saida kayi hakuri" "koda suka isa Banki harsun tashi sosai Zarah ta k'ara k'uluwa tana tsinewa wannan shegen MD din da ya tsaidasu ji take kamar ta kurma ihu Dan Haushi Wata napep din suka Tara tare da komawa Zarah sai cika take batsewa Dan taji haushin b'ata lokaci ta da sukayi a banza a hofi. Dan ita tana daraja lokaci da ace tsawon lokacin da suka 'bata a tsaye da ko karatu ta tsaya tayi bata amfana ba. saida suka tsaya kasuwa sukayi sayayyar kayan miya da Abubuwan da zasu buk'ata Dan karsuyi fitowar banza sune basu koma makaranta ba sai wajen magriba . Koda isarsu makaranta sosai sukayi mamakin chinchirindon student wasu ana wawwatsewa ita dai Zarah bata tsaya ma kallonsu ba . Cikin jin Haushi ta isa hostel d'insu Asmy na mata fad'an akan ita da ta sani da hakuri yanzu kuma itace take mita akan Abunda baikai ya kawoba Ta ce " gobe ba saimuje mu bud'e ba Tunda safe ba" "Zarah bata kula taba saboda ita kanta batasan ya akayi ba takejin haushin b'ata lokacin da sukayi suna isa hostel sunyi mamaki ganin bak'in kaya a Bangaren da ba kowa Uban jibgin kaya akwatuna kamar Lefe banda uban provison Kallon juna sukayi da mamaki Asmy ta ce " to fa ko bakuwa muka samu a d'akin namu '". Basu k'arasa magana ba sukaji shigowarta dukansu Juyawa sukayi tare da Kallon matashiyar budurwar da baza wuce sa'anninsuba sanye da Doguwar Riga mai shegen tsada da kyau sai fara'a take sosai daga ganinta kasan tana da tsananin fara'a Murmushi ta sakar musu tare da karasa shigowa d'akin saurin fusgewa sukayi da Kallon da suke mata suka zauna bakin gadon su suna huta gajiyar da suka kwaso cikin girmamawa ta ce sannunku ko kune Wanda muke d'aki d'aya"......✍🏿 *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 _*Miss Hajo ce*_🤙🏿 [8/29, 14:32] ❤️❤️❤️: 👨‍❤️‍👨 *AUREN WATA TARA* 👨‍❤️‍👨 ```MALLAKAR``` *Hajara L Sadeq* 🅿️............*17 & 18* Murmushin suka mayar mata Asmy ta ce "Eh mune Sannu da zuwa" Yawwa Chuchu ta fad'a tare da cewa. "suna na Maryam Dikko ana cemun Chuchu ko kuma ku kirani da chuchun yaya dan nafison a kirani da haka kufa". "Ni suna nan Asma'u ana Cemun Asmy ita kuma wannan " Zarah y'ar uwata ce"Asmy ta fad'a ta na nuna Zarah "Wow nice name Sunan Ammy na ne Fatima Zarah" Saidai na kirata da momcy "Chuchu ta fad'a cikin iyayinta da ya zame mata jiki. " Murmushin da batayi niya ba Zarah ta sakar mata tare da cire hijab Dan taje tayi sallah "Asmy ta ce " Wow kice ke y'ar gata ce Gaki ga mom d'inki" "Ah sosai ma a gatana nazo school d'innan Saidai naga momcyn nawa kamar batason magana dani? "An d'an bata mata rai ne shiyasa " cewar Asmy Zarah ko Smile ta sakar mata tare da cewa"Ba haka bane Daughter Ykk anzo lafiya " "Alhmdllh momcy sorry ko Naji ance an bata maki rai ko waye dai Wanda ko wacce ta bata miki ran nan bata kyauta ba gsky kiyi hakuri ko" "Dariyar da bata shirya ba Zarah tayi Dan ta lura akwaita da surutu ta ce " shikenan na hakura daughter sunci arzikinki" "Wayar Chuchu ce ta yi ringing Cikin Sauri ta d'aga kiran Ganin ammynta ce ya sanyata " murna ta ce. "Hello my Ammy na " Daga bangaren Ammy ta ce "Na am Autar Ammy kinganni nan daga tafiyarki har na fara kewa" "Dariya Chuchu tayi tare da cewa" Wayyo Ammy na tun ba Aje ko ina ba har kin fara missing Nima da banjima ba Amma kadaicinki duk ya isheni "ta fad'a ta na turo baki. Sun tab'a Hira da Ammy cikin so da k'aunar juna Daga nan kuma ta kira Yayanta Bayan ya d'auka ta ce " yaya Ya hanya kunkoma lfy" "Alhmdllh ya fad'a tare da cewa " ki tsaya kiyi karatun kirki karki sake na kamaki da matsala na sanya a sa miki ido sosai banda biyewa kawayen banza da samarin banza na sameki da haka cireki zanyi" "toh yaya bazanyi ko d'aya ba daga ciki " Shima sun tab'a Hira tukwana ta kashe. Washe gari tare da Asmy suka wuce lectures saboda course d'insu d'aya itakuma Zarah ta tsaya tayi musu girki saboda sai 10 take da lectures. Cikin k'ank'anin lokaci Su Asmy suka saba da Chuchu Wanda duk ita Chuchu din take shishige musu ita dai tunda taga Zarah taji ta kwanta mata a rai. Itama Zarah din Chuchu ta kwanta mata a rai Saidai Abunda ke bata Haushi game da ita irin shigar da take kullum da k'aramun gyle bata tab'a ganinta da hijab ba sannan bata tab'a ganin ta dauki Alquran da sunan wai tayi karatu kullum cikin jin kid'a take ta lura yarinyar sangartattace ta Bugawa a jarida Saidai Inda take burge ta ta na da kamun kai sosai. Sosai y'an mata keson abokantaka da Chuchu saboda lokacin da MD ya kawota sunsan Kanwarsa ce ta bangarenta ko bata kula kowa saboda ita daman haka take bata fiya mu amula da mutane ba sai Wanda jininsu ya zo d'aya. Da Yamma suna zaune a Harabar hostel din suna shan daddad'an iskan dake kadawa Yayinda Alquran ke hannun Zarah cikin zazzak'ar muryarta Mai dadin sauraro ta ke rerawa ". " Chuchu ce dake sauraronta sosai ta burgeta yanda take zuba kiri'a shiru tayi ta na sauraronta wayarta ce Tayi ringing saurin dubawa tayi ta ga yaya MD aiko cikin farinciki ta daga tare da cewa. "Yaya na I really miss you so much yaya " Daga bangaren MD yaja numfashi tare da cewa "miss you too chuchun yaya Ya kike ya school d'in kina dai maida hankali kuma ba wata matsala ba abunda kike bukata" "alhmdllh yaya na ba wata matsala kuma ina maida hankali sosai " good girl haka nakesonji wani karatu nake ji daga gefenki ko? "Eh yaya momcy ce Ke yin karatu sunan Ammy gareta yaya karka ganta ta had'u da kyau Ga Ilimi Ko na baka ku gaisa" Tsaki yaja daga bangarensa tare da cewa "kin fara rainani ko ni zaki cewa zaki bawa wata mu gaisa " yana gama fad'ar haka ya kashe wayar . Chuchu ko Dariya tayi ta ce "Allah barmun kai yaya na " Asmy ce ta ce "Na lura dai kina ji da wannan Yayan naki sosai fa" "Kamar mai jira Chuchu ta gyara zama tare da cewa . " kaiii ai fin sosai ma ina son yaya sosai shidin ba matsayin yaya kadai yake a wajena ba shi din uba ne ya na sona da kaunata sosai nima ina sonshi sosai matsayi biyu yake a wajena yaya kuma uba Dan tun wata na biyu a ciki mahaifina ya rasu bansansa ba yaya na kadai ya mayemun gurbinshi shidin na musamman ne a cikin mutane" "Allahsrk Allah ya jikan Baba ya mishi Rahama Gaskiya dole kiso Yayan nan naki da yawa Allah ya k'ara had'a kanku" Cewar Asmy " "amen Chuchu ta amsa ta na cigaba da sauraron karatun Zarah" Dukda karatu ta ke amma Zarah na sauraronsu Taji abunda Suke fad'a saida takai daidai Inda takeson tsayawa tukwana ta ninke Alk'uran din Chuchu jira ta ke ta gama daman cewa ta yi" "Gaskiya momcy kin hadu ta ko ina wlh bantaba Jin kiri'ar karatu mai dad'in wannan ba kina da murya mai zaki Dan Allah Ko zaki dinga yimun k'arin karatu Dan wlh hizif d'ina ko Talatin bankai ba " "Da murmushi a fuskar Zarah ta ce " me zai hana daughter insha Allahu indai kina so daga yanzu ma saimu fara" Cikin farinciki Chuchu ta ce "Wow ngd momcy a shirye nake yanzu ma mu fara" Daga yasin suka fara Dan karatun ya tafi yanda suke so. Washegari a tare sukaje suka bud'e account Inda ita Chuchu rakiya ce kawai tayi musu. Tun daga ranar Zarah ta zama Malamar Chuchu kullum rabin shafi take Kara mata kuma sosai take fahimta idan ta bata hadda sai ta d'ora mata wani shakuwa Ce da abokantaka ta k'ara shiga tsakaninsu ta musamman hatta lecture din da bata ganeba wajen Zarah take zaunawa tayi mata bayani" Sannan yanzu Chuchu ta nutsu ta koyi wasu daga dabi'un Zarah yanzu itama hijab take sanyawa dukda ba Koda yaushe ba da wasu kide kide duk ta rage ji Zaune yake a garden d'in gidansa ya na shakar daddad'an iskan dake kadawa cike da ni'ima. lilo din da yake kai ya na jujjuyasa har wani lumshe ido yake zazzak'ar muryarta Take dawo masa a kwalwa hatta karatun da yaji tanayi yaji ya na masa gizau ya rasa ya akayi ba tunda yaji muryar mai karatun nan take dawo masa ba a kwalwa Tsaki ya ja a ransa tare da saurin barin tunanin da yake. Ya na nan zaune Jabir yazo yayi mamakin yau yanda fuskar abokin nasa a warware "Zaunawa yayi Inda suka shiga d'an hirar Kasuwancinsu" "MD ne ya ce " Ina son a shiryamun tafiya America gobe "okay Kai d'aya za ashirya maka ko tare da Amera " Sai sannan MD ya tuna da Amira tsaki yaja saboda haushinta da yakeji tunda ta tafi gidansu bata leko ba ya ce " "Ni d'aya zaka shiryamun ta na gidansu" da mamaki jaber ya ce. "Wai kana nufin tun sanda ta tafi bata dawo ba kusan two weeks lallai Abokina ka na hakuri wlh wai meyasa ba zaka bi shawarar Ammy ba akan ka k'ara Aure Kaga dai na farko Auren nan naka da Amera shekara Tara kenan bata tab'a d'ora girki ba da niyyar wai ta girkawa mijinta abinci ba Sannan ita ba haihuwa ta tab'ayi ba bare ka ce zaka zauna da ita Dan d'iyanta sanin kanka ne kunje Asibiti yafi sau nawa ance matsalar daga gareta ne dukda kana boye mata why zaka zauna mace d'aya ta dinga baka wahala tunda ka Aure ta Banbancinka da gwouro Kad'an ne kana da kudi da komai da zaka mori rayuwarka da su MD kayi tunani" "Nauyayyar Ajiyar zuciya MD ya sauke ya ce. " bazaka gane bane Jabir bazan tab'a yiwa Amera kishiya ba Dan bata haihuwa da misalin ace nine bana haihuwar itama haka zata zauna dani sannan har yanzu banga wace macen da zance wai ina da ra ayin aura ba" Numfasawa yayi saboda doguwar magana da bai saba ba sannan ya ce . "Amera na da kishi sosai bazata iya zama da kishiya ba sannan ina son matata bazanso abunda zai b'ata mata rai ba hasalima ni a tsarin rayuwata ban tsara auran macen da ta wuce d'aya ba mace d'aya nake da ra'ayin zama da ita kuma Babu saki a tsari na karma ka k'ara zomun da irin wannan maganar" "Shidai Jabir mamaki yaki barin fuskarsa zai d'aga baki yayi magana MD ya d'aga masa hannu dage kafada yayi tare da tashi Dan takaicin abokin nashi ya zauna mace d'aya na wahalsheshi. Washe gari MD ya bar k'asar Bayan Yaje yayiwa Ammynsa bankwana ya wuce america. Amera ko jin shiru mijin nata bai kirataba saida ta gama shiriritarta da yawonta iyayenta ko y'an komai kayi daidai ne cikinsu ba Wanda zaice shirya ki koma gidan mijinki. kiranshi tayi a waya taji layinshi na k'asar baya shiga Ta na kiran na America taga ya shiga amma baya d'auka sai sannan ta gane ya tafi america kenan . Aiko cikin rana tsaka ta d'auko akwatin kayanta cikin K'ananan kayan da ke jikinta ta d'ora mayafi tare da fitowa cikin Sauri iyayen da ke palour duk kallonta sukayi dadynta ya ce " " ina zuwa da tsakar ranar nan my merah"Tana Sauri ta bar palourn ya ce "Dad America na tafi gidan mijina bye saimun dawo " . ta na gama fad'ar haka tabar palour ta na fita ta kwalawa driver kira cikin Masifa da bala i ta rufeshi da fada akan zai bata mata lokaci shidai hakuri ya dinga bata Dan tun tana gidan ba mutunci garetaba ka tab'ata yanzu kayi ta aikinka Kai tsaye Airport ya wuce da ita. Koda ta isa America sosai Tasha fama kafin ta shawo kan mijin nata Dan ya nuna mata b'acin ranshi a fili kuma yayi zuciya da jikinta sosai hakan ya dinga damun Amera saida kyal ta samu ta na kuka ya hakura Dan tasan logar mijin nata ba abunda ya tsana sama da kukan mace . ranar dai amera ta d'an daure ba raki ba komai har Dan kanshi ya rabu da ita ya rasa wani irin mutum ne shi shekara Tara da Aure amma har yanzu baitab'a sanin gamsuwar da maza kecewa sunayi ba a tattare da matan su. Karatun su Zarah sosai yake gudu Dan yanzu haka harsun fara exam sosai suka maida hankalinsu ga karatunsu Masha Allah sun gama Exams lafiya sai kuma jiran result Inda kowa ya tafi gidansu dominyi Hutu dazasu rabu su Ukku saida sukaji ba dadi Chuchu hada hawaye A haka dai suka rabu akan zasu dinga waya Bayan sunyi musayar number" Chuchu tunda ta koma sosai Ammy taji dad'in irin shigar data ganta da ita ta hijab sosai taji dad'in sauyawar dabi'un na y'artata Wanda tun farko tasan sakacinta ne . Tunda Chuchu tazo bata da labari sai na Zarah nan Tabawa Ammy labarin karatun da Zarah ke koya mata yanzu har sunyi hizif Talatin sosai Ammy tayi murnar Haduwar y'artata da mutanen kwarai Itama har cikin ranta taji wannan zarar ta kwanta mata a rai sanyawa tayi ta kira mata ita Aiko cikin Sauri Chuchu ta kira mata ita Zarah na d'auka cikin d'oki Chuchu ta ce. "Momcy ga Ammy na zakuyi magana" ta fad'a ta na bawa Ammy wayar ". cikin nutsuwa Zarah ta gaishe da Ammy'inda Ammy ta amsa mata cikin Fara'a tare da yi mata Godiya akan Karatun da take koyawa Chuchu" cewa tayi" ba komai Ammy Ai anzama d'aya "sosai Ammy taji Zarah ta kwanta a ranta Dukda bata ganta a fili ba Amma a d'abi'unta da yanayin yanda taji muryarta sai taji ta na sha'awar Had'a zuri'a da ita a ranta ta ce " "inama ina da wani d'an da zai sota Bayan MD da na had'asu da ita Dan tasan MD kam yayi nisa ta ma hakura da masa maganar Karin Aure Dan tasan ba yi ba zaiyi. A haka har lokacin hutunsu ya k'are suka koma makaranta sai farincikin ganin juna suke nan aka d'ora daga Inda aka tsaya har suka cinye second semister Bayan sun koma wani hutun suna dawowa suka shiga aji biyu a lokacin ne kuma Hafiz zai tafi karo karatu England ranar da yazo mata bankwana school duk yayi sanyi Kallonshi tayi ta ce . "ya Hafiz naga duk kayi sanyi" Dagowa yayi tare da kallonta ya ce"kawai tafiyar nan da zanyi sainakejin gabana na fad'uwa kamar bazan dawo na taddaki ba sai nakejin kamar wani Abu zai shiga tsakaninmu ko wani zai raba mu Wanda bazan tab'a iya jurewa hakan ba" "Cikin tausasa murya Zarah ta ce " ka daina wannan tunanin ya Hafiz babu Wanda ya isa ya shiga tsakaninmu kaid'in ka zamemun wani bangare na jikina kayimun abunda ba kowa yayimun a rayuwa ba ka tsayemun a karatu na ni d'in y'ar halak ce ba butulu ba ya Hafiz bazan tab'a butulce maka ba insha Allahu zaka dawo muyi auranmu ta fad'a ta na rufe fuska" Sai sannan Hafiz ya sauke ajiyar zuciya Tare da sakin rai sunjima suna Hira kafin yayi mata bankwana cike da kewar juna suka rabu " Koda ta koma hostel duk tayi sanyi Samun Chuchu tayi ta na cika ta na batsewa tare da Harararta. "d'an murmushi Zarah tayi ta ce " yau kuma wa ya tab'o mana chuchun yaya" tana cigaba da turo baki ta ce "Ke ce mana momcy" wara idanu tayi ta ce. "Ni kuma to me nayi" Wancen mutumin mana da kika tsaya dashi kwata_kwata ba class d'inki bane yanzu asmy ke Cemun wai dashi aka sanya miki Aure kinji yanda Naji wlh kwata_kwata bakuyi match ba momcy ke Matar manya ce Wlh Harna fara kishi Dan da yaya na kika dace ba wancen bak'in ba....✍🏿 _07026166536_ *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 _*Miss Hajo*_🤙🏿 [8/29, 14:32] ❤️❤️❤️: 👨‍❤️‍👨 *AUREN WATA TARA* 👨‍❤️‍👨 ```MALLAKAR``` *Hajara L Sadeq* 🅿️............*19 & 20* "Bata fuska Zarah tayi Jin shirmen da Chuchu take Dan a shirme ta dauki maganar wata maganar ta kawo musu Dan son barin zancen. Tunda Hafiz ya tafi kullum cikin waya suke da Zarah tare da video call Yau Zarah ta tashi da ciwon ciki hakan ya nuna mata zuwan perioud dintane sosai take murkashi akan Gado Dan su Asmy suna lecture Duk ta had'a zufa a haka har suka dawo suka sameta sosai suka shiga tashin hankali musamman Chuchu da batasan da larurar Zarah ba Dan kwanakin baya ciwon ya d'an lafa. Da damuwa ta ce " subhanallahi me yake damunki momcy"Asmy ce dake mikar da Zarah ta ce perioud dintane yazo mu maza mu kaita Asibiti bari na taro napep " Da mamaki Chuchu ta ce " Daman haka yake yi mata? "Eh haka take Asmy ta fad'a tare da saurin fita Dan ta taro napep inda Chuchu ta shiga Jerawa Zarah Sannu. Asibiti mafi kusa suka nufa Inda Asmy tayiwa Dr d'in bayanin abunda ke damun Zarah allura akayi mata Bayan Bacci ya kwasheta ta na tashi taji da sauki haka suka koma hostel Chuchu dukda tsorata Dan ita duk perioud din da take bata tabajin ciwon ciki ba Saidai taji kasala. Tundaga lokacin abun Zarah ya k'ara worse a halin yanzu har suma ta ke Asibitin da suke zuwa Dr d'in harya ganesu wani zuwa da sukayi ya cewa Asmy . "a Gaskiya ko yarinyar nan ta na samun sauki tofa dole sai wani Abu ya shiga tsakanin ta da wani?wara idanu Asmy tayi ta ce. " What Dr kenan yanzu ba maganin da za a bata"Babu maganin ciwon nan kamar yanda na fad'a hakan ne kawai maganin da zan baku shawara tayi Aure zata daina " "Ajiyar zuciya Asmy ta sauke ta ce " mungode dr"Ranar sun koma hostel Asmy ta kalli Zarah lokacin ta na kurbar tea ta ce. "Sis waikinsan me dr ya ce Ko kina daina ciwon cikin nan sai kiyi Aure sainakejin inama saida akayi aurenki da Hafiz kafin ki fara makaranta Dan wlh ciwon nan naki ya fara bani tsoro da safe fa har suma kikayi" "Cike da damuwa Zarah ta ce " Ni kaina ciwon nan ya na damuna karkiga idan perioud d'ina ya matso irin fad'uwar gaban da nakeji Asmy Aikin gama ya Riga ya gama dole ne nayi hakuri har na k'arasa karatu na Shima ya k'arasa nasa" Tsaye ya ke waya na K'are a kunnansa daga ka gansa ka San ranshi a matuk'ar b'ace yake tashin hankali k'arara a fuskarsa ya ce. "what ka na nufin an sanya an kashe Alh sammani?banji me akace daga d'ayan b'angaren ba saiji nayi cikin Sauri ya ce. " gani nan zuwa k'asar yanzunnan ka sanar da DPO abunda ke faruwa a maza a tari abun da wuri kafin Su gudu a tabbatar an kama su" Ya na Gama fad'ar haka ya katse kiran Tare kiran PA dinsa ya ce a shirya masa tafiyar gaggawa daga Inda yake tare da Escort dinsa suka wuce Aiport ba tare da ya koma ma gida ba yayi wa Amera bankwana Dan Zuwan emergency ne. Kasancewar kwazo da dagewa da kuma ilimin addini ya sanya aka bawa Zarah Amera ta makarantar Sauri take sosai Dan zasuje wata musabaqa ta students din makarantu a Polytechnic Kaduna Sosai tayi kyau cikin Zumbuleliyar Hijab d'inta har k'asa mai hannu maroon" Tare da daura Nik'ab tare da Asmy suka tafi Dan tayi mata rakiya Chuchu ko ta na gida Dan weekend ne kuma yawaici a kd takeyinsa. Kasancewar a motar makaranta suka tafi cikin k'ank'anin lokaci suka isa Inda aka fara gudanar da Musabaqa ko wasu makarantu har akazo kan makarantar su Zarah Inda Zarah ta wakilcesu cikin muryarta mai dad'in sauraro tare da qiri'arta ta fara karatun da aka tambayeta duk Inda aka janyo saita k'arasa batare da gargadaba ba Kuma zallar tajwid take fitarwa Sosai ta burge mutane da dama dake wajen. Motocin Escord dinsa Guda goma suka sanya motar da yake ciki tsakiya shi kadai ne a motar sai driver . sunzo daidai zasu gitta ta poly MD yajiyo karatun muryar da ta kasa barin kwalwarsa cikin Sauri ya cewa "Driver ya tsaya" tsayawar yayi yayinda sauran motocin ma suka tsaya gabaki d'aya ya mayar da hankalinsa ga zazzak'ar muryarta karatun da yake jiyowa har wani lumshe ido yake Sosai muryar ke shiga ta na ratsa duk wani sassa na jikinsa suna nan tsaye ya na sauraronta muryar da tabbas ya San muryar da yaji ce a lokacin da yake waya da Chuchu. sosai yaji ya na son cigaba da sauraron karatun daga mamallakiyar wannan zazzakar muryar saida suka kwashe minti Talatin tsaye kafin ta gama karatun sai sannan MD ya dawo hankalinsa. ji yake kamar ya dawwama cikin sauraron muryar ta Cikin Sauri kuma ya tuno da abunda ya kawosa Umartar driver yayi da yaja su tafi. Zarah ko Bayan ta gama karatu kabbara kawai ake daga karshe dai ita ta ciyo musu na d'aya Wanda hakan yasa makarantar suka kara alfaharin da ita Dan sannan ne karo na farko a Musabakar makarantu state din da aka fara ciwo musu na d'aya Zarah ta samu kyautoci da dama daga wajen manyan da suka halacci wajen. Koda za a koma A motar makaranta kin shiga sukayi Dan suna son su biya gidan su chuchu Dan tun d'azu ta ke kiransu akan d'an Allah Ammy tace suzo Mai napep suka Tara Inda sukayi ciniki da shi akan ya kaisu G R A. Gudu sosai suke shararawa a titi yayinda waya na K'are a kunnansa DPO ne ya ce . "Ranka ya dad'e sun Kufce mana Yanzu haka Suna Hanyar da kake bi karka yarda su tsere zaka gansu a mashin sun rufe fuska su biyu suka rage sauran sun gudu" Cikin masifa MD ya Ce "Aikinme kuke har zaku kasa kama k'ananan y'an iskan da basu da aiki sai kashe jinin y'an uwanmu musulmi bil'adama ". tsaki yaja tare da katse kiran yace driver Kara gudu "Sunzo daidai Wani round about MD ta Cikin glass ya Hango su cikin Sauri ya zage glass din tare da fiddo bindigarsa Ya saitasu ji kake tassss ya harbesu a gefen hannu d'ayanma haka Shi kanshi MD rumtse ido yayi Dan wannan ne karo na farko da ya tab'a harbi a rasuwarsa. Hakan yayi daidai da isowar su Zarah wajen Akan idonsu Harbin ya afku saida basuga mai Harbin ba Sosai suka rude Zarah ta kankame Asmy tare da fasa Kara Dan iya tsawon rayuwarta bata tab'a ganin irin wannan ba Mutane filis a kasa jina jina akan idonsu aka harbesu. Ita kanta saida Asmy ta girgiza karkame juna sukayi tare da karanto duk addu'ar da tazo bakinsu dan basu tabajin anyi harbi a gabansu ba lura da hakan mai napep din ya juyo ya ce "Ku nutsu Wannan abun ba Bak'on Abu bane a Saidai kawai Allah kyauta" Asmy ce tayi k'arfin halin cewa "da gangan fa aka harbesu suna Tafiyarsu Dan zalinci ," girgiza kai napep din yayi ya ce " a Lamarin k'asar nan sai dai addua MD ne a cikin motar kuma ina kallonsa ta cikin glass shi yayi harbin Kunga ko a kudin sa ba abunda aka isa ayi hatta gwamnatin a hannunsu ta ke Saidai hakuri kawai " MD Zarah ta maimaita a cikin zuciyarta lokaci guda taji wata irin matsanancin tsanar mai sunan a rayuwarta ta tsani mutumin da baisan darajar d'an adam ba bazata tab'a mance da sunan ba mutumin da ya tsaidasu a Zaria da zasuje Banki. Sosai taji wata irin tsanarsa dukda bata sansa ba a fuska Amma taji a duniya babu mahalukin da ta tsana sama dashi cikin rud'u ta ce "mai Napep juya damu ka maidamu tashar motar Zaria" Juyasu mai napep din yayi har lokacin Zarah A rude ta ke Har suka isa Tasha Inda suka hau motar Zaria Dan komawa school jikinta bai bar kyarma ba "Ajiyar zuciya ya sauke daga zaunen da yake tare da maida bindigar ma ajinta a take nan motar y'an sanda suka ido DPO da kanshi ya lek'a ta glass tare da sarawa MD ya ce. " da ana samun irinka a cikin k'asar nan da an zauna lafiya Allah ya k'ara tsarewa sannan ya k'ara girma yanzu zamu wuce dasu police station ko asibiti bazamu kaisu ba harsai azaba ta ishesu sun fad'a ogansu dake sanyasu wannan aikin". "Jinjina kai MD yayi tare da cewa " kar ayi Sakaci dasu a matsesu har saisun fad'a ko waye duk bayanin da aka samu a kirayeni " Har suka isa hostel Zarah na kyarma Inda suna isa ta lulluba saboda zazzabin tsorata da ya zubar mata Asmy ta dinga Lallashinta akan karta sanya abun a ranta ya hanata bacci "Zarah na hawaye ta ce " dole na damu Asmy Jinin musulmi fa aka kashe a gaba na Asmy bantabajin tsanar wani d'an adam ba a rayuwata sama da MD d'innan da aka fad'a na tsanesa na tsana jininsa na tsani Wanda ya shafesa saboda duk mutumin da zai iya kashe jinin musulmi ya chancahnci tsana mai muni daga wajena "ta fad'a ta na rumtse ido. Ta na ganin abunda ya faru na dawo mata a cikin kwalwarta. Lumshe ido yayi jikin Ammynsa ya na jin dad'in zama kusa da mahaifiyar tasa Albarka Sosai Ammy ta shiga sanyawa d'an nata a bisa Namijin kokarin da yayi Dan kafin ya Iso ma Har sungani a television live Chuchu ma sosai tayi alfaharin da irin taimakon da yayan nata yake bayarwa ta fannin Yak'i da y'an ta'addan da suka hana k'asarmu zaman lafiya. Ammy ce ta kalli chuchu ta ce " Wai har yanzu su momcyn taki Basu iso ba lafiya". Lalubo wayarta Chuchu tayi cikin damuwa tare da cewa"nima tun d'azu jiransu nake jira Bayan na shirya musu abubuwa ta fad'a ta na kiran Zarah" Asmy ce ta d'auka dan zarah duk ta rikice mata cikin shagwaba Chuchu ta ce "Wai me ya tsaidaku nasanfa tun d'azu aka gama Musabaqa kufa kawai nake jira " cikin sanyi Asmy ta ce "am so sorry sis wlh matsala aka samu wani Abu ne ya firgitar damu yanzu haka muna Zaria Kinga Zarah nan ma bata lafiya zazzabi ke damunta" Cikin tsananin damuwa Chuchu ta ce "Subhanallahi me ya faru ya jikin momcy din " da sauki Haba ai yau munga tashin hankali maganar bata fad'uwa a waya bace saidai kindawo"Cewar Asmy . Sosai Chuchu ta rude "Ammy ce ta ce " Lafiya Kuwa"wlh Ammy wai wani Abu ya rud'ar dasu suka koma yanzu haka momcy ba lafiya bari kawai na wuce school din yanzu hankali na bai nutsu ba " Ta fad'a tare da saurin Rugawa ta sanyo k'atuwar hijab din da suka dinka tare da Zarah tundaga Fitowarta MD ya bita da Kallon mamaki Kasa shiru yayi ya ce . "Ammy yau Chuchu ce da hijab " Dariya Ammy tayi ta ce "Au ashe ban baka labari ba Ai yanzu Chuchu an nutsu kawa tayi Malama Yanzu haka ta tafi hizif arba'in Karin karatu takeyi mata wannan shigar banza da kide kide da raye raye duk ta dainasu " "wow but Gaskiya Naji dadi ko wacece wannan Malamar ta chanchanci tukuci daga gareni". Cikin farinciki Chuchu ta ce "Wlh yaya danma baka ganta ba ta had'u Ga kyau Ga addini ga Ilimi itace amera d'in school d'inmu yanzu haka musabak'a ce sukazo ita ta wakilce y'an makarantarmu zancen da nake maka Yanzu haka ita ta ciyo musu na daya barima ka gani sunna sun dora Yanzunnan ta fad'a ta na kamo sunna daidai Inda Zarah ke karatu sanye cikin niqab ". Maida hankalinshi MD yayi ga television d'in sosai gabansa ya tsananta fad'uwa jin muryar da yajiyo dazu d'ince gabaki d'aya hankalinsa ya maida ga sauraron daddad'an karatun da baitab'a sauraron karatun da ya bashi nutsuwa da annashuwa irinsa ba Sannan ya kafa mata idany Sanye take cikin Zumbuleliyar hijab fuskarta ba abunda kake gani hatta kwayar idanunta wannan Karin a rufe suke cikin nikab nauyayyar Ajiyar zuciya ya sauke tare da Kallon Chuchu ya ce . " ko ita ce muryar da najiwo Daga gefenki kwanaki"Cikin murna Chuchu ta ce "Eh itace yaya Zarah kenan kawata ce sunan ammy gareta yaya Ai saima ka ganta ido da ido nasan saita tafi da imaninka ta had'u sosai yayana ka ganta saika rude Dan da kai tayi match tafi Aunty Amera komai" Wani banzan kallo ya watsa na kin rainamun wayau tare da janyo kunnanta ya murde da karfi ya ce......✍🏿 *hmmm muje zuwa Fans ba a fara komai ba yanzu salon wasan zai fara Kudai kawai Karku gaji da comment sharhi tare da sharing akwai daddadar tafiya nan gaba* *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 _*Miss Hajo ce*_🤙🏿 [8/29, 15:11] ❤️❤️❤️: 👨‍❤️‍👨 *AUREN WATA TARA* 👨‍❤️‍👨 ```MALLAKAR``` *Hajara L Sadeq* _*TEAM GAWURTATTU BIYAR*_💃 *SHAFIN NAN NA SADAUKAR DASHI GA DAUKAKIN MASOYA A DUK INDA SUKE NAJI DADI KWARAI DA YANDA KUKE NUNAWA LITTATAFAINA SOYAYYA KUSANI NIMA INAYIMUKU SON FISABILILLAHI MASOYAN ASALI WANNAN PAGE DIN NAKU NE KYAUTA*😝 🅿️............*21 & 22* "Ina wasa dake Chuchu ni kike fad'awa haka na k'arajin maganar nan bakinki zan zaneki" D'an Kara Ta saki tare da cewa "Auch sorry Babban yaya bazan sake ba" Kafin ya sakar mata kunnen ya ce . "Bazaki koma ba Yau sai jibi week end ya k'are badan Chuchu ba taso ta zauna Dan bazata musawa Yayan nata ba Amma gabak'i d'aya hankalinta ya tafi wajensu Zarah. suna nan zaune a palour suna y'ar tab'a Hira Har aka k'are nuno Musabakar A television Knoking da suka jiyone ya sanya Chuchu saurin Mikewa tare da zuwa ta bude. Wani wawan tsalle ta daka ganin Hajiya kaka tare da su Adil da Ruky " dakyal ta Bari suka karaso palourn saboda d'oki MD ko gabanshi ne ya fad'i ganin zuwan Hajiya kaka gidan yasan shikenan yanzu kuma zata addabeshi akan Maganar k'ara Aure. Sosai Ammy tayi murnar ganinsu nan ta shiga musu lale marhaban Bayan sun gaisa an cika musu gabansu da abubuwan makuleshe Chuchu suna mak'ale ita da Ruky da bazata wuce sa anninta ba suna Hirar yaushe gamo. MD ne ya kalli Hajiya fuska ba walwala ya ce "Sannu da zuwa Hajiya anzo lafiya". tab'e baki tayi tare da k'are masa kallo ta ce "Lafiya salamamme ina ita gimbiyar taka ko har yanzu bata haihu ba " "Ya na had'e fuska ya ce " Daga zuwanki ba ko gaisawar kirki Hajiya " "eh ba gaisuwar ai wannan zuwan da kaga nayi zuwan Kane na kashin kanka tunda ita Fatima ta kasa tab'uka komai ta na tsoranka karka tsireta to ni bazanji tsoronka ba idan kaga na bar nan garin nan tofa sai naga haihuwar shegiyar yarinyar nan idan ba haka ba Da Rukayya zan hadaka Auren zumunci sai Inga ta tsiya. " Ba MD ba hatta ruky saida ta d'ago jin maganar Hajiya kasa tayi da kanta Dan Ita kanta tasan karya take tace batason MD amma kuma tasan MD bazai tab'a sonta ba yafi karfinta kuma ma ita tana da Wanda takeso " "Shiko gogan Mikewa yayi ba tare da ya nuna Alamun damuwa a fuskarsa ba ya haye stairs da Kallo Hajiya ta bishi ta na Jan tsaki" Chuchu ko Dariya tayi kasa kasa tare da tsunkunin Ruky ta ce "Kaji amarya a gidan yaya MD" . harara ta maka mata Arif ko Tunda ya shigo ya ke kallon sahibar ta sa Chuchu ta message yayi mata magana da su kebe Dagowa tayi suka hada ido tare da sakarwa juna murmushi Ya Mike ya fita Ta na ganin haka itama ta bisa "tab'e baki Hajiya tayi ta ce. " kuma Kunzo ku fad'amun abunda ke tsakaninku Dan na gaji duk Aurar da ku zanyi yara sun girma sun bunkasa a gida Suna gogayya da iyayensu"cewar Hajiya ta na Jan tsaki Ammy dai murmushi kawai take. Washegari asubanci MD yayi yabar garin daga shi sai Jabir kamar koda yaushe tafiyar sirri sukayi har suka isa garin gombe. Daga gombe ma nayi mamaki irin dajin da suka Yanka kafin Su isa wani k'aramun kauye karshen kauyen naga tafkeken gida flat da ya tsaru Inda suka kutsa motarsu cikin gidan Zaune yake gaban wani dattijon mutum Wanda bazai haura shekaru 65 ba ko fi a kwance ya ke yayinda idanunsa suke a bud'e Babu abunda yake motsi a cikin jikinsa sai y'ar yatsarsa Gadon da yake MD ya hau tare da kamo hannun dattijon ya rike gam gam ya na murzawa Shima shi yake kallon dattijon ba abunda yake sakar masa sai Murmushi ". Muryarshi na rawa Alamun damuwa k'arara a fuskarsa ya ce" Allah ya baka lafiya Insha Allahu Inajin a jikina wahalar nan taka ta kusa zuwa karshe da izinin ubangiji " "Lumshe ido yayi tare da budesu Alamun yaji dadin abunda ya fada " wani Dattijon ne ya shigo Shima da bazai wuce sa'annin na kwancen ba . "Kallonshi MD yayi ya ce " Sannu Baba A Gaskiya ba abunda zance da ku sai Godiya Allah ya saka da alkhairi jikin nashi na ga ya fara sauki masha Allah". Da Fara a tsohon ya ce "muke da Godiya a wajenka ranka ya dad'e kai ka gama yi mana komai Allah dai ya basa lfy yanzu kam ana samun cigaba sosai Dan jiya har hannunshi saida ya motsa " "Nauyayyar Ajiyar zuciya MD ya sauke ya ce " Baba inason a ninka akan saukar da ake masa Ya tashi daga duk sati ya koma duk kwana biyu "sannan ya mik'a masa mak'udan kudi ya ce " gashi a k'ara rabawa malamai da kuma makarantu a ninka sadakokin da ake ". *** Tsaye yake sai safa da marwa yake waya na K'are a kunnashi cikin tsananin tashin hankali ya ke cewa " garinya har aka bari aka kama su baushe Aiko muddin suna hannun hukuma akwai babbar matsala sannan shi MD din zanyi maganinsa ina zuwa karka damu bazasu tab'a Tuna Wanda ya sanyasu aikinba ko za a kashesu". Ya na Gama wayar cikin Sauri ya bar gidan tare da wucewa wajen tsafinsu Dan a rufewa su baushe baki. Da dare aka kirasa akace aiki ya gama ranka ya dad'e sunkasa fad'a "Dariyar mugunta ya kwashe da ita ya ce " suna wasa dani basu San waye Alhaji mudan ba manya ma mun gagara baresu kanana kanana sannan shi MD zaisan ya shiga gonata ubanshi ma na gama dashi bare shi darajar soyayyar da y'ata kawai take masa yake ci nasan muddin na kashesa zata shiga mugun hali wanda bazan juri hakan ba saboda soyayyar da nakeyiwa Amera y'a daya tilo amma badan haka ba Da na jima da shafe Tarihinsa a cikin rayuwa k'aramun kwari"ya k'arasa fad'a ya na kecewa da wata dariyar irin ta su ta mugaye. Ran Monday Chuchu ta koma school koda ta je a lokacin Zarah taji sauk'i da damuwa ta ce " wlh hankali na duk a tashe yake me ya ke faruwa? "Haba daughter Ai zuwanmu kadunar nan munga tashin hankali nan suka bata labarin abunda suka gani sannan Zarah ta d'ora da cewa . " wlh Chuchu bantaba Jin tsanar wani mahaluki ba sama da MD d'innan na tsanesa na tsani duk Wanda ya shafesa zubar da jinin mumuni guda d'aya wasane Chuchu yaza ayi k'asarmu ta zauna lafiya ana zubar da jinin musulmai a gabanmufa mugun mutumin nan ya harbe bayin Allah suna Tafiyarsu basuji ba basu gani ba " .rumtse idonta Chuchu tayi Jin Yanda Zarah ke aibanta Yayan nata mafi soyuwa a gareta Cike da damuwa ta ce "Amma bai kamata ace kin yanke hukunci batare da kin bincika ba kika sani ko masu laifi ne " Wani banzan kallo Zarah ta watsa mata tare da cewa "Ai daman haka za ace tunda Mai kud'ine komai yayi daidaine Ta haka aka karesa kenan to ai idan duniya ta karesa zaiyi bayani a lahira mugu azzalumi macuci makashin mutane ko kema kina goyon bayansa ne" Kara rumtse idonta Chuchu tayi Jin bazata iya d'aukar wannan mugayen kalaman ga yayantaba ya sanya ta tashi tashi tare da komawa gadonta ta kwanta tare da rumtse ido Tanajin zafin maganganun da Zara ke yi akan Yayan nata . Tabbas inko hakane dole ta boyewa Zarah cewar ita kanwar MD ce Dan yanda taga tsanarsa k'arara a idonta tasan Kanwarsa ce Zata iya rabuwa da ita Wanda bazata juri hakan ba Dan a tarenta da Zarah ta koyi abubuwa da dama na karuwa A halin yanzu su Zara sun gama Exams Inda sukayi hutun second semester da sun dawo level3 zasu shiga. Koda ta koma gida a kofar gida ta tarar da Baba cikin farinciki ta je ta gaishe da mahaifin nata ya amsa mata ya na sanya mata Albarka sun tab'a Hira sosai ta y’a da uba kafin ta wuce cikin gidan Ta na shiga khairat ta rugo da gudu tare da Rungume ta ta ce "oyoyoy Aunty Zarah Sannu da zuwa" itama Rungume y'ar uwar tata tayi ta ce "Sannu my khairat ykk ya makarantar kina dai zuwa ko" gyada mata kai tayi tare da Amsar akwatinta ta shigar mata dashi ciki. Mama rabi ce ta lek'o daga daki jiyo Zarah da tayi da Fara a Zarah ta ce "Mama ina yini" tsaki taja tare da cewa "da baki ganni lfy ba andawo daga yawon katuwancin ko Har wani kiba da kyau aka k'ara hmm muna nan dai muna jiran kishin dan abun nan ba banza ba akwai lauje cikin nad'i". Girgiza kai kawai Zarah tayi Dan tasaba da kalaman nan ta na shiga daki Nan ta fitowa da khairat tsarabarta Godiya tayi mata jin bataji Safiya ba a gidan ya sanyata cewa " waini ina Safiya tunda na shigo banjitaba"tab'e baki khairat tayi ta ce . "Baba ya maida ita Batsari gidan Bappa samari ke zuwa Wajenta har a soro suke zance rannan Baba ya kamata wani na rungumarta ranar Tasha Duka a ranar ya kaita Batsari ya barota ya ce bazata k'ara dawowa garin nan ba ". Ajiyar zuciya Zarah ta sauke ta ce " Allah ya kyauta kedai Dan Allah khairat ki nutsu karki Shiga rayuwar nan marar kyau"murmushi tayi ta ce "Insha Allahu Aunty itama safiyar ai su Aunty Habiba ta ke biyawa" Bayan ta huta Corn flask ta jika tare da madara ta sha ta kwanta ba b'ata lokaci baccin gajiya ya kwasheta saboda akwai tsananin gajiya tattare da ita. Duka zazzaune suke a palourn hajiya,Ammy ,Adil,Chuchu,sai Ruky MD dake Danna waya Hajiya ta Kalla ta ce. "Wannan karin maganar da nazo da ita ba wasa Mustapha wlh wlh kaji na rantse shekara guda na baka idan Matar ka bata haihu ba ko bata samu ciki ba ko a kauye ne sai na nemo maka mata na aura maka ko ka fito mun da wacce kakeso amma Bazan juri cigaba da ganin wannan kayan takaicin ba Mace d'aya ta zauna ta na Juyaka macen ma ba y'ar arziki ba to wlh baka isa ba ni ba tsohuwar banza ba ce Na baka shekara guda idan ba haka ba zakaga irin hukuncin da zan yanke maka salamamme a haka kamar zai tab'uka abun kirki a ido kamar mai jarumta nanko solo ne fanko kawai Me Auren ya amfaneka dashi aikin banza aikin hofi " MD cikin tashin hankali ya ce "Haba Hajiya wai meyasa kike haka Haihuwa fa ta Allah ce Sannan Shekara guda fa Haba hajiya ke da kinzo saikin tayarmun da hankali" Ammy ce ta ce "karna karajin bakinka babana ba kaiba ko ni Hajiya ta na ikon yanke hukunci akaina Dan haka abunda ta fad'a Gaskiya ne ko ni kaina Dan ba yanda zanyi ne na kyaleka Dan haka karna karajin bakinka shekara guda aka baka ba wata guda ba duk wani adalcin da zamuyi munyi maka amma baka gani ba Dan haka Ina Bayan hukuncin da Hajiya ta yanke" Amma Ammy.."yimun shiru karka sake magana"Kallon Ammy kawai MD yake Dan Gaskiya hukuncin nan yayi masa tsauri ta ya ma za ace wai nanda shekara idan Amera ba ta haihu ba zaiyi Aure shi har akwaima macen da ta isa ya so ta har ya aure ta Bayan Amira ga kuma tashin hankalinshi na halin da Amira zata shiga ta samu labarin nan Dan ba abunda ya tsana sama da b'acin ran amirar sa ". Chuchu ko hukuncin nan yayi mata dadi hamdala ta sauke cikin d'oki ta ce " yo Hajiya wlh danma bakisani ba Aunty Amera fa Bata tab'a girki ba a gidan yaya Saidai su suyo abincin restaurant ga bata da aiki sai waya da Abokai da yawo kasash.....kasa k'arasa maganar tayi sakamakon tsawar da ya daka mata cikin tsananin Zafin rai ya ce "get out kafin na tattakaki ni sa ankine Ana magana ta kina sa baki Dan baki da tarbiya" Cikin Sauri Chuchu ta mik'e tare da saurin barin d'akin Dan ta tsorata da yanda Yayan nata yayi mata "ohh dan ta fada gaskiya shine zakayi mata tsawa to Komai dai me zakayi Saidai kayi amma hukuncin da na yanke banga ubanda ya isa ya take sa ba mu zuba mu gani mu da kai d'an halak ka fasa shege sai yanka sototon wofi salamamme bawan mace"......✍🏿 *07026166536 hanya a bud'e take domin neman Karin bayani sharhi ko tambaya* *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 _*Miss Hajo ce*_🤙🏿 [8/30, 17:38] ❤️❤️❤️: 👨‍❤️‍👨 *AUREN WATA TARA* 👨‍❤️‍👨 ```MALLAKAR``` *Hajara L Sadeq* *_TEAM GAWURTATTU BIYAR_*💃 🅿️............*23 & 24* Sosai Hajiya ta shiga f'ada Inda ta shiga ba tanan take fita ba Ganin haka ya sanya MD barin palour ya ma bar gidan gabak'i d'aya ya koma gidansa. Tunda yaje ba tunanin da ya ke sai maganganun Hajiya baijin zaiyi abunda Hajiya take so Amma kuma Tabbas yasan.muddin Amira bata haihu ba da gaske Hajiya Aure zatayi masa Dan ta isa da su hatta mahaifinsu da yana raye ita ke ikonshi bare shi sosai ya shiga kogin tunani sai Jan tsaki ya ke ya Ma rasa mafutar da zai samu. Jabir ne ya fad'o masa a rai Dan ba abunda ya ke boyewa aminin nasa tun pri sch ya na Danna masa kira ya ce ya na buk'atar ganinsa ya ce gasanan. Minti ashirin mai kyau jabir ya Iso cike da damuwa ya kalli abokin nasa ya ce. "Yadai Bloody akwai matsala ne naganka haka?" Numfashi MD yaja ya ce. "babba ma kuwa Jaber old woman d'in chan Ce tazo wai dole ta bani nan da shekara idan Amera bata samu ciki ba ko bata haihu ba Aure zatayimun sai kace wani yaro" ya k'arasa fad'a ya na Jan tsaki. Danne dariyarsa jaber yayi Dan kar asamu matsala a ranshi ya ce "Alhamdulilla anzo wajen" A fili kuwa cewa yayi. "to meye matsalar a ciki kawai kabi umarninta ka k'ara Auren kawai" wani banzan kallo ya watsa masa tare da cewa. "Baka da hankali Jabir Ni kakeyiwa maganar Karin Aure bani da tsarin Aje mata biyu sannan bazan iya hada Amera da wata ba kamar na yaudareta ne ka tuna irin soyayyar da takemun tun kafin muyi Aure tun a makaranta kai kanka sheda ne a USA wace irin soyayya ce bamuyi ba da Amera ta soni kamar ranta ita ta fara sona Tun bana sonta har nazo na fara sonta dukda mahaifinta ya nuna baya ta ayina lokacin haka ta nace har mukayi Aure Shine kake cewa nayi mata kishiya Dan ina butulu" "Tsaki Jabir yaja a Ransa a fili kuwa cewa yayi " ai babu butulci a maganar Aure da Allah ne halasta ka na da ikon auren ukku nan gaba a bayanta Sannan ko kayiwa Amera kishiya ita ta ja saboda ba wani hakkin Aure da ta ke saukewa sunan ta na sonka da kishin Kane amma da kaii da gwauro banbancin baida yawa" Tsaki MD ya ja ya kirashi Dan ya bashi shawara ya ma Kara chusa masa wata damuwar ya ce 'shikenan kawai bana buk'atar shawarar taka kaima nema kake ka kara samun damuwa"ya fada ya na kauda kai gefe. Kwantar da murya jaber yayi ya ce "Shikenan bloody yanzu maganar wannan ta wuce wace mafita kake tunanin zamu yanke" ai dalilin da ya sanya na kiraka neman mafutar nake"Ajiyar zuciya jaber ya sauke ya ce "Karka damu kafin nan da 1week zanyi tunani da nazarin nema maka mafitar da ta dace" Bayan sun gama zancen nan ne Jabir ya shiga yi masa hirar case d'in kisan Alh sammani Inda ya ke dora masa da cewa "har yanzu dai mutanen sunki fad'ar Wanda ya tura su suyi aikin harma an yanke musu hukuncin kisa ta hanyar harbi tunda sun amsa su sukayi kisan" Cikin jin dad'i md ya ce "Amma Naji dadi hukuncin da gwamnati ta yanke da ana musu irin haka da za a samu sassaucin ta'addancin nan to Dan sunsan Inma an kaisu gidan yarin guduwa suke ko kuma ma a fito dasu shiyasa suke cigaba da yanda suka ga dama a k'asar nan Dukda dai naso ace sun fad'a Wanda ya sanyasu Dan akwai Wanda nake zargi Allah dai ya k'ara zaunar da k'asarmu lafiya yayi mana maganinsu " ameeen Jabir ya amsa" Bayan barin Jaber gidan kwance yayi saman bed dinsa ya na jin murdawar da mararsa ke masa matsananciyar sha'awa na taso masa Dukda sanyin AC amma zufa yake rumtse ido yake ya na ciccije baki Dan ta fagen nan bashi da jarumta Sai mammatse kafafunsa ya ke saboda azabar felling ranar haka ya kwana sai Bayan asuba ya samu baccin wahala ya kwashesa. Ta bangaren Zarah ma yau tun yamma takejin felling na taso mata tunda taga wani saurayi da budurwa Bayan hostel d'insu suna tsotse_tsotse suka tayar mata da matsananciyar sha'awa dukda kallo daya tayi musu ta kauda kai. Kwance tayi a Gado ta na rurrumtse ido Ta rik'e mararta da ke fara juya mata "Asmy na ganin haka tasan Inda ciwon. ya dosa Chuchu da ke chatting da damuwa ta ce. " Subhanalla momcy lafiyanki qalau"Cikin k'arfin hali Zarah ta ce "am okay daughter zansamu relief" Sannu Asmy tayi mata dube duben maganin baccin ta fara nema taga basu taho dashi ba dafe goshi ta yi tare da saurin sanya hijab ta dauki dubu d'aya Dan taje ta sayo mata maganin Zarah mammatse kafafu kawai take Wanda hakan har ya bawa Chuchu mamaki saita tuno wani lokaci haka Yayan nata yake Dan tun bata gane matsalarsa ba Har ta gane kasancewar itace yawaicin mai hada masa tea da lemon tsami gadon da Zarah ta ke ta koma Tare da kama hannunta ta ce. " sorry momcy ko na hada maki tea da lemon tsami zakiji reliep .girgiza mata kai tayi batare da tayi magana ba ta na nan zaune gefenta ta na mata Sannu har Asmy ta dawo kallonta sukayi da take Jan tsaki Chuchu ta ce "kinsamu maganin?tsaki taja tare da cewa. " inaga wai duk chemist din da naje sai suce gwamnati ta hana sayar wa wai saboda masu sha Dan maye " "da mamaki Chuchu ta ce " wai daman maganin tari ne zaki sayo mata?Eh mana shi kadai ne ake samu har bacci ya d'auke ta idan ba haka ba haka zata yini tunda ba mai d'auke mata Kewa gareta ba" "Mai zai hana a bata ruwan tea da lemon tsami idan yaya na ya na haka shi yake sha" Cewar Chuchu girgiza kai Asmy tayi ta ce "maza yake yiwa amfani banda mace daman Dr ya bada shawarar bata maganin kuma Kinga an Rasa" ta fad'a da damuwa. Cike da tausayi Chuchu ta ce 'wayyo sorry momcy to me zai hana ta d'an yi wasa da gabanta ko ta samu relief" "Kallonta Asmy tayi ta ce "Ko hakan kikeyi Zarah tunda Kinga a bisa larura ne" dukda azabar da Zarah takeji bai hana ta girgiza kai ba ta ce "Karku damu zan samu sauk'i ba sainayi wannan ba sanin kanku ne ba kyau" Sosai cuchu ta k'ara jinjina addini da tarbiya irin ta Zarah Dan a yanda take da feeling ba kowace mace bace zata samu kanta. A haka ba bata fad'a halaka ba. Ranar sai bacci barawo ne cikin dare ya kwashi Zarah koda su Asmy suka tashi suka tashi Sallar asuba kin tashinta sukayi saboda ta huta bata samu bacci ba sai wajen 8 ta tashi garas Sannu sukayi mata ta amsa da murmushi ta ce "kunjiku fa kamar wata mai ciwo sannan ta duba agogo ta ce " ya Allah shine kukaki tadani nayi sallah"Chuchu ce ta ce "Ai munga bakiyi bacci ba shiyasa" dukda haka din ai da kuntadani ta fad'a tana Mikewa Dan zuwa ta dauro alwala. Yau koda ya tashi duk rai ba dadi Bayan ya shirya kamar ko yaushe a palour ya hakimce tare da kwanciya kan sopa lumshe idonshi yayi ba abunda ke fad'o masa a rai sai muryarta lokacin da take karatu har wani lumshe ido ya ke shi kanshi ya rasa dalilin da yasa muryar ta kasa barin kwalwarsa saurin barin wannan tunanin yayi a ranshi tare da Jan tsaki wayarsa ce tayi ringing dubawa yayi ya ga Amera ce tsaki ya ja tare da Aje wayar ta karashi ringing d'inta harta gama. Kira ta shiga yimai sosai har 5 missed call bai daga ba Jin shigowar message ya sanyashi Jan tsaki tare da d'aukar wayar ba tare da ya duba message d'inba ya Danna mata kira ringing d'aya yaji ta d'auka. Sautin kukanta ya fara jiyowa ta cikin waya tare da cewa "Haba honey tun shekaranjiya nake kiranka kak'i dagawa Nifa ya kamata ace ma nayi fushi ka taho batare da kayimun bankwana ba Amma kai kake fushi me nayi maka baby ko ka daina so na ne" "Cikin sigar lallashi ya ce " Kiyi shiru kinsan banason kukanki yanzu dai ya wuce ykk" yanajin daga bangaren ta ta sauke ajiyar zuciya ita har mamaki take yanda MD bai iya bada hakuri ta ce "am okay dear please yaushe zaka dawo kewarka duk ta isheni" "Lumshe ido yayi tare da budesu ya ce " ba rana sai nagama muhimmin aikin da ya kawoni" .Kamar mai shirin yi kuka ta ce "Haba honey wani aiki ne da bazaka k'arasa yinshi ba a nan please kasan banason zamanka a Nigeria ina kishin yanda y'an iskan karuwan matan nan ke kallonka please my husband ka dawo" "Cike da kosawa da magana ya ce" bana magana biyu Amera Kitaho kawai ki sameni idanma Kaduna ce bakya son zama saimu koma Abuja finally magana ta k'arshe" "Cike da takaici Amira ta ce " Bazan dawo Nigeria ba Honey duk Randa ka dawo ina nan ina jiranka amma Bazan dawo k'asar da za a dameni a Takuramun ba" "Tsaki MD ya ja Dan duk ta k'ara masa Haushi tsaki yaja tare da katse kiran yayi Wulli da wayar Dan itama duk ta gama chaza masa kai a ce ya na da mata amma bata biya masa buk'ata ai gaskiyar su ammy ne da suke cewa da shi da gauro ba banbanci. Saboda Hajiya kaka ya dagawa gidansu Dan kullum ya je zance d'aya ne Fada kullum hakan yasa yayi zamansa a gidansa ya na hutawarsa Dan Yawaicin rayuwarsa hutunsa kadanne idan ba Kaduna ba yazo duk Inda yaje harkar kasuwanci bata barinsa sakat. Kamar yanda jaber ya fad'a a one week din ya zo a lambun gidan suka zauna suna kurbar drink " Aje lemon dake hannunsa MD yayi ya ce "Ina sauraranka bloody wace shawarace ka ce kazo da ita". Ya na fuskartansa jaber ya ce " Shawara ce Na yanke wacce nake tunanin ita ce mafita a gareka mafi sauki shine kayi *Auren wata Tara* ?da mamaki MD ya ce "What *Auren wata Tara* kuma Kamar ya ban fahimce ka ba ka kullemun kai ina gudun Karin Auren shine zakazomun da maganar da na guda" "Murmushi Jabeer yayi tare da cewa of course wannan ita ce kad'ai damar da na hasaso maka zata zame maka mafita" "Har yanzu ka sanyani a duhu fa kayi mun bayani me Kake nufi da inyi *Auren wata tara"* Gyara zama jaber yayi tare da cewa yanzu zanyi maka bayani kuma nasan zaka fahimta "sannna ya d'ora da cewa.......✍🏿 *07026166536 domin magana da marubuciyar* *hmm yanzu fa salon wasan zai fara fans Kudai muje zuwa* *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 *_Miss Hajo ce_*🤙🏿 [8/30, 20:26] ❤️❤️❤️: 👨‍❤️‍👨 *AUREN WATA TARA* 👨‍❤️‍👨 ```MALLAKAR``` *Hajara L Sadeq* 🅿️............*25 & 26* "Aure zakayi a sirri batare da sanin Iyayenka ko wani naka ba ka Aje Matar a sirrance har kayi mata ciki Kaikuma saikayi musu albishir da Amera ta samu ciki tunda ka ga ta na chan America ita kuma Matar zakuyi yarjeniya da ita ne akan Zaka aure ta na Wata Tara zata Haifa maka d'a ko y'a saika saketa sannan zaka biyata mak'udan kudi amma fa dole Saidai a samu y'ar talakawa nakasassu wacce basu da cin yau basu na gobe a rudata da kudi" "Wani irin kallo MD ya dinga binsa dashi na baka da hankali kafin ya ce " "amma bantaba sanin jaber baka da hankali ba sai yau wannan ai ba mafita bace maganar shirmece kazomun da ita Sannan ni kakeyiwa ikirarin da Auren y'ar talakawa neman haihuwa hauka ne wannan shawarar batayi ba nema ma kake duk ka b'atamun rai" "Dage kafada jaber yayi ya ce " tunda hakan baiyi maka ba Ai shikenan amma kayi tunani wannan ce kawai mafita mafi sauki" ya na gama fad'ar haka ya Mike ya ce "na Wuce Abuja akwai meeting din da zamuyi da wasu y'an kasuwa zan wakilceka Dan kwana biyun nan ka zama wani gashinan dai" "MD ko tsaki ya ja ya na jin haushin wannan banzar shawarar da jaber ya kawo abun ma ya zama hauka ya fad'a ya na Jan tsaki" Mikewa yayi kamar wani zaki tare da fitowa excort dinsa na ganinsa sukayi saurin bin bayansa tare da bude masa mota kai tsaye gidansu ya nufa. A palour ya tarar da Hajiya ta mik'e kafa ruky na gefenta ta na chat ta na ganinsa ta tashi tare da cewa "Ina yini Yaya MD " ba tare da ya Kalleta ba ya ce "Lafiya" fuskarsa a hade ya gaishe da Hajiya ta amsa da fara'a "Ammy ce ta shigo itama gaisheta yayi Bayan ta amsa ta zauna ta na Duba news a jarida. Yayi minti Talatin ba tare da ya ce uffan ba Hajiya ce ta lura da akwai magana a bakinsa cewa ta yi " Yadai Naga kamar akwai magana a bakinka ka fad'a ta cikinka mana Malam " "Cikin hade rai ya ce " daman akan maganar nan ce da mukayi Hajiya please ki janye shekara guda yayi yawa sannan fa haihuwa ta Allah ce Insha Allahu muna addua kuma kuka tayamu da addua za a dace" "Wani banzan kallo Hajiya ta bisa dashi kafin ta ce. " ka gama na ce Ka gama sanin Allah ne zaka gwadamun to tun kafin a haifi uwarka da ubanka nasan wannan nasan haihuwa ta Allah ce kajini da kyau da kunnan basira bari kaji dai nayi maka ta Mahaukacin kare " "wallahi tallahi billahillazilla'ila ha illa huwa Matarka ta shekara bata haihu ba ko bata samu ciki ba Ko a kauye ne saina samo mata na aura maka ," "Ka ganni nan ni ba tsohuwar banza bace bana magana biyu kuma ka zuba ido ka gani badai ka na tsorantaba ta salamceka ba bazaka iya mata kishiya ba To ni nan da kaina zan Aura maka duk wacce tamun kuma dole ka zauna da ita ko ubanka da ya ke raye na sanya yayi Abu dole yayi bare kai k'aramun kwari ni wuce kaban wuri kayan takaici kawai shine hada wani daure fuska to a ganinka tsoranka zanji kome ko nima fatimar ce da kake zare mata ido ta kasa maka magana," " to ni ba ita bace wani had'e ranka na banza Sololon hofi ,gadara da iko da isa sai a waje a gida kuwa Tsigaggiyar matar da a tsaye kamar iccen kabari ta na Juyaka ita bama macen kirki ba ba wani kyau na azo a gani ba ba diri ba ba komai ba Abu k'ashi duk a waje Ko ina ma jin dad'i a wannan abar Har Kake like mata malam ga mata Duma Duma a gari sai ka zaba ka darje amma ka tsaya kana shashanci to wlh ka fita ido na in rufe Dan idan bakayi wasa ba idan bansa ka saketa ba kace ban haihu cikin Uwata da uba na da ruwan zamzam aka haifeni bada jini ba" Tunda Hajiya ta fara maganar MD ya cika yayi famm ga haushinshi na kushe masa mata da take Hade rai yayi sosai tare da kauda kai " Ammy ko shiru tayi sai d'an murmushi da tayi Dan gwara da Allah ya kawo Hajiya ko zata gyarawa MD zama " Mikewa yayi ba tare da ya k'ara kallon ko d'aya daga cikinsu ba ya fita Ya na Jan tsaki. "Da harara Hajiya ta bisa ta na tab'a hannu ta ce " ohh ni Rukayya kujibi dai don Allah a haka a ido kamar zai tab'uka abun kirki nanko ba asan Solon Soson wanka bane dani kake zancen aini ba tsohuwar banza ba ce da zan zuba ido ina ganin tabaranci shekara Tara ana Abu d'aya to Abu yazo karshe na gaji kuma munsanya k'afar wando d'aya daku. MD koda ya koma gidansa ba abunda yake ja sai tsaki tsohuwar nan kwata kwata zuwanta ya rikita masa lissafi gashi ba abun ya koma America ba Ta aiwatar da abunda takeso Dan yasan halin Hajiya sarai bata magana biyu sannan kome ta fad'a saita aikata sa Tsaki ya kumaja tunowa da wai zata aura masa y'ar kauye a ransa ya ce . "dako kinyi babbar nadama dagake har y'ar kauyen sannan ya kumajan tsaki ya na ganin kiran Amera itama duk haushinta yakeji bai d'auka ba saima kashe wayarsa da yayi Dan baya son damuwa tayi masa yawa". Waya ce k'are a kunnanta ta na Waya da Hafiz Bayan fitowarsu daga lectures cewa ta yi " ya Hafiz ka bari na isa hostel sai muyi magana" "Okay ya fad'a daga bangarenshi tare da cewa " ki kulamun da kanki" Saida suka fara biyawa capteria ita da Yusuf sukaci abinci tukwana ta wuce hostel d'insu shima. Ya wuce nashi. "ta na isa ganin su Asmy na lecture Gado ta mimmike tare da yi mishi flashing ya na kira nan suka shiga hira mai dadi Sosai hirar ke yiwa Zarah dadi a haka su Chuchu sukazo suka sameta Asmy ta ce " Uhm manya y'an love kenan' "Chuchu ko taja tsaki ta ce "Uhm Nifa na tsani wannan Hafiz din wlh momcy da yayana kika dace badashi ba please Ki auri yaya na" "Saurin katse kiran Zarah tayi ta na Dariya Dan karyaji abunda Chuchu ta ce ta ce " "kinganki daughter ki barni da ya Hafiz Dina ni yayimun ni wannan Yayan naki da kike kodasa har yau kinki ki nuna mana shi" Turo baki Chuchu tayi ta ce "Wlh da gaske karkiga yaya na ya had'u y'an mata da yawa ridinsa suke ya had'u ta ko ina gashi halinki d'aya dashi Shima miskili ne na Bugawa a jarida wlh kunyi match ta ko ina Shima ya na da irin larurarki Kinga Abu yazo daidai kenan" "Tab'e baki Zarah tayi ta ce " please ki daina had'ani dashi tunda dai ni yanzu na kama ya hafiz dina daurin aure kawai ya rage Ki hada sa da Asmy ta fad'a ta na Dariya " Dariya Chuchu tayi ta ce "Ai kece halinku yazo d'aya Kinga Ko dake yafi dacewa sannan ya Hafiz din da kike magana Ai ba daura Aure akayi ba sa Aure ba Aure bane kika sani ma ko ke rabon Yayan nawa ce" Nanndai sukaci gaba da Gardandaminsu suna Dariya Asmy ce ta ce "nikam zanso naga wannan yayan da ake fad'a sannan baki fad'a mana sunansa ba ? Gaban Chuchu ne ya fad'i tunowa da MD din da Zarah ta tsana Wani tunani yazo mata Ai basusan sunansa na Gaskiya ba hakan ya sanyata cewa. " sunansa yaya Mustapha"Nice name Asmy ta fad'a Zarah ko bama ta saurari sunanba Inda Chuchu tayi saurin barin zancen Dan kar suce ta nuna musu hotonshi dukda basu sanshi ba wata rana zasu iya cin karo da hoton a wani wajen ko media kuma Su gane ita Kanwarsa ce. Daga ranar nan MD bai Kara zuwa gidansu ba Dan Ya ce Sai Hajiya ta tafi saida ya kira Ammy kullum ya gaishe ta. Amera ma suna y'ar waya akai akai kewarta bata wani damesa ba Dan Inda sabo sun saba Suna ma aurata amma wani time d'in saisuyi wata hud'u basu hadu ba ita ala dole batason zuwa 9ja Wanda shikuma bazai juri hakan ba Dan family dinsa sun fiye masa komai a rayuwa . sannan wani karinma in ta tafiyarta yawo kashashe sai anganta shi kanshi wani Karin mamaki yake shin wani irin zaman aurene suke da Amira? Kowa haka yake da matarsa daman(nikam na ce MD ka tambayeni😆) Kira ne ya shigo wayarsa dubawa yayi ya ga Chuchu d'auka yayi Inda yaji sautin muryarta cikin shagwaba ta ce "I really miss you yaya please yaushe zaka kawo mani ziyara nayi missing naka sosai " numfashi yaja kamar bazai magana ba saikuma ya Ce . "ke meyasa bazaki zo duka ina Kaduna ina Zaria " Ta na shagwaba ta ce "Yaya wlh lectures ce ta dau zafi kasan level 3 akwai azabar karatu yanzu haka ko weekend din da nake samun zuwa ba Dama saboda yanzu har Saturday muna da lectures Friday da Sunday ne kad'ai ba ma lectures" "Okay Zan duba naga cikin week d'innan idan zan samu dama me kike buk'atar nazo miki dashi" tsalle ta daka tare da buga ihu su Zarah dake gefenta saida suka done kunne ta ce "Thnks so yaya na bana buk'atar komai kai kawai nake buk'atar gani" Kayataccen murmushi ya saki Dan a rayuwarsa ba abunda yakeso sama da farincikin ahalinsa musamman Chuchu da yake mugun ji da ita ya ce. "Zaki fasa mun kunne fa chuchun yaya " Dariya tayi ta ce "Sorry yaya duk murnar zakazo ne ta zautar da ni please yaushe zaka shigo" "Yau yaushe " Friday "okay to Sunday zanshigo insha Allah " Cikin d'okin farinciki ta ce Allah ya kaimu yaya na I love you so much". .suna gama wayar ta shiga d'okin murna nan Duk ta ishi su Zarah da zancen Yayanta zaizo ya kawo mata ziyara Dariya ma su Suka dinga mata Dan yanda duk ta rikice musu. Ran Sunday tun asuba Zarah ta dinga jin ciwon Mara Alamun zuwan perioud dinta sosai cikinta ke murda mata. su Asmy basu sani ba saida safe suka ganta ta na juyi wayyo cikina kawai take cewa duk Sannu suka shiga jera mata Zarah iya ciwon cikin da take bata tabajin irin na yau ba fashewa tayi da kuka ta ce. "Zan mutu ku taimakamun Mara ta ciki na wayyo Allah Baba " Cikin tashin hankali su Asmy suka sanya hijab d'insu Tare da kamata Chuchu ma duk ta rude fito da ita sukayi ta na murkashi kamar mai nakuda "Asmy taje ta taro napep Bayan sun fito daga hostel Chuchu na shirin shiga Asmy ta ce " ki koma kiyi mana Girki sis zata samu sauk'i zamu dawo ba jimawa" Badan Chuchu ba taso ta koma Dan ta tsorata da yanda ta ga Zarah Kai tsaye asibitin da ake kaita suka nufa Gado aka basu danshi kanshi Dr d'in dake duba ta wannan Karin yayi mamakin yanda take. allura yayi mata amma kamarma Kara ciwon ake Asmy duk ta rude banda hawaye ba abunda ta ke "Bayan Dr ya fito kallon Asmy yayi ya ce " me yasa tun farko bakuyi amfani da shawarar da na bayar ba Akwai fa matsala sperm ne ya tarar mata Wanda inba sa a ba sai anyi mata Aiki " "Ta na hawaye ta ce " Dr ba yanda zamuyi ne sannan Shi Wanda zata Aurar saura shekara bikinsu yanzu ya jikin nata"dage kafada yayi ya ce "nadai fad'a muku Gaskiya ta na ciki ki shiga munmayi mata allurar da ake mata ta daina yi mata Aiki ki shiga muga abunda Allah zaiyi. Ta na kuka Asmy ta shiga d'akin Inda ta samu Zarah a bakin toilet sai sheka amai take ita ta taimaka mata ta gyara wurin kafin ta koma gadon ta na kukan ciwon cikin Dan yanzu ta ma fara fita daga hayyacinta Ita kanta ji take yau kuma kila sunyi bankwana da duniya sabbatu kawai take yayinda Asmy na rik'e da hannunta ta na hawaye. Shigowarsu kenan garin zaria Inda suka nufi hanyar A B U da mota d'aya suka taho Dan baisan duk Inda yaje asan yazo gari wayar Jaber ce ta yi ringing ,dubawa yayi yaga number mahaifiyarsa cikin Sauri ya dauka cikin muryar tashin hankali ta ce " kana ina jabir kayi Sauri ka wuce Zaria mahaifinka yayi assident yanzu aka kirani aka shaidamun suna asibitin Zaria ina ma hanyar Zaria yanzu haka nayi ta Kiran layinka tun d'azu bata shiga " Cikin tashin hankali jaber ya ce "Subhanallahi Umma wani asibitin ai ina Zaria ma yanzu haka" bansan sunan asibitin ba Amma bari na baka Aisha ta fad'a maka kila ita ta rik'e wayar Umma ta bawa Aisha Inda ta fad'a masa sunan asibitin kafin ya katse kiran " Kallonta MD yayi ya ce "Lafiya" da damuwa a fuskar jaber ya ce "Ina fa lafiya wai Abbanmu yayi assident a hanyarsa yanzu haka ya na nan Zaria asibiti kawai ka wuce makarantar ni bari na sauka na wuce Asibitin" Da damuwa MD ya ce "Subhanallahi Allah ya takaita wahala mu wuce tare kawai ina ai tafiya ta zama biyu kuma" juyar da motar sukayi suka nufi asibitin. Sunsamu jikin na Abban da sauki raunuka ne ya d'anji kuma harma anyi masa d'inki tare da treatment a lokacin ma har ya samu bacci duk Ajiyar zuciya suka sauke Office d'in Dr d'in suka wuce kafin Su jira farkawarshi . suna nan harsu mamansu Jabir da Kanwarsa sukazo Inda su suka tsaya wajen Abban nasu su kuma sukayi zaune a office d'in Dr Aliyu kasancewar abokin jaber ne da jaber da Dr Aliyu suna Hira banda MD da yayi shiru ya na latsa waya haka nan yau d'innan yake jinsa wani iri. Banko k'ofar office d'in Asmy tayi cikin tsananin tashin hankali ta na kuka ta ce "dan girman Allah Dr kazo ka gani ka taimakamun kar y'ar uwata ta mutu yanzu haka ta suma bata cikin hayyacinta na shiga ukku na Dr ka taimakamun.......✍🏿 *Domin magana da marubuciyar sharhi tambaya ko kuma Karin bayani 07026166536* *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 _*Miss Hajo ce*_🤙🏿 [8/30, 20:44] ❤️❤️❤️: 👨‍❤️‍👨 *AUREN WATA TARA* 👨‍❤️‍👨 ```MALLAKAR``` *Hajara L Sadeq* 🅿️............*27 & 28* Ta k'arasa fad'a ta na fashewa da kuka"kallonta Dr yayi tare da cewa . "kiyi hakuri y'ar uwa Nifa ba abunda zan iya yiwa yar uwarki na Riga na fad'a maki maganin ciwon ta muddin ba Aure tayi ba ba zata rabu da wannan larurar ba sannan dukta karema ta kai next month's batare da tayi Aure ba to Tabbas sai anyi mata Aiki Dan sperm din ya tarar mata yanda ba aso" Durk'ushewa Asmy tayi ta na kuka ta ce "Na shiga ukku ni Asma'u yanzu Dr Dan girman Allah muje kayi wani Abu a sume take fa". Mikewa dr yayi tare da cewa "muje " cikin Sauri Asmy ta mik'e ta bi bayansa "Kallon juna MD da jaber sukayi Sai kuma yayi k'asa da kansa ya na Danna waya Jaber ko shiru yayi ya na nazarin wani irin ciwo ne wannan? Dan ta samu reliep ya sanya dr yi mata allurar bacci Bayan ta farfado anyi sa a allurar tayi aiki harma bacci ya d'auke ta zaune Asmy tayi a gadon tayi tagumi Ta na tunanin mafita. Bayan komawar Dr office Bayan ya zauna Jaber ne ya kallesa ya ce " nikam na tambayeka mana Aliyu wace matsala ce Ke damun y'ar uwar yarinyar nan Naji kana maganar sai tayi aure ? Numfasawa Dr yayi ya ce "Ciwon mara ne take fama dashi lokacin period yanda na lura yarinyar Nada tsananin sha'awa kuma wlh abun mamaki karka ganta yarinya k'arama , " shekara Ukku kenan kusan duk wata sai ankawota nayi mata allura to a halin yanzu allurar da nake mata ta daina karbarta Sperm ne ya tarar mata Wanda indai ba wani Abu ya shiga tsakanin ta da namiji ba tofa ba wani magani da zamu iya mata Dan yanzu haka abun yayi worse dukta kare saima anyi mata Aiki nan gaba inhar basuyi abunda na fad'a ba" Numfashi jaber ya ja ya ce "Allah mai iko amma fa Gaskiya na tausayawa yarinyar nan Saidai kuma ina ga tafiya tazo daidai da zama " Dagowa yayi ya kalli MD dake Danna wayarsa dukda yanajin duk maganar da suke ya ce " Aboki me zai hana ka auri yarinyar nan kaga Kayi taimako kuma kaima ka yi solution matsalarka " Wani banzan kallo na ka rainamun hankali MD yayi masa tare da cewa "ka gama rainamun wayau Jaber ohh tunda taimakon zakayi kai me zai ha na ka aure ta " ya fad'a ya na Jan tsaki. "Look bloody ba haka ba ne Wlh Gaskiya nake fad'a maka baka da mafutar da ta wuce wacce na baka Kuma ka duba ka gani a yanda naga Y'ar uwar wannan yarinyar ta firgita zasu iya Amincewa da bukatarmu sannan kaga anyi Abu biyu ka biya bukatarka itama an biya mata tata kayi tunani" Tsaki MD yaja tare da cigaba da Danna wayarsa Dan shi a ganinshi jaber ya ma gama raina masa wayau. Dr ne ya ce "tsaya wai akanme kuke magana bangane ba" kallonsa jabir yayi ya ce. "Bari nayi maka bayani aboki Shi wannan da kake gani nasan ka sansa ba boyayyan mutum ba ne, to shekararsa Tara da Aure matarsa bata tab'a haihuwa ba a halin yanzu kuma iyayenshi sun bashi nan da shekara guda Idan matarsa bata haihu ba Kuma bata samu ciki ba to zasu masa aure Wanda shi kuma baida ra ayin mata biyu sannan ya na son matarsa bayasan abunda zai bata mata rai saboda ta na da tsananin kishi Wanda yakai har ta na ikirarin ya k'ara Aure zata iya kashe kanta ta kashe kishiyar kuma matsalar rashin haihuwar daga matar ne duk inda sukaje an aunasa anga lafiyarsa qalau to shine na bashi shawarar me zai hana yayi aure a b'oye na Wata Tara yayiwa Matar ciki harta haihu asirrance Sai ya saketa bayan anyi mata karyar abunda ta haifa ya rasu sai ya amshi abunda ta Haifa ya kai matsayin matarsa ta Haifa ita kuma ya biya ta da mak'udan kudi to ganin matsalar yarinyar nan ta kawomun wani tunani,me zai hana suyi yarjejeniya ya Aure ta na Wata taran idan ta haihu saiya saketa kaga kowannansu yayiwa kowa Amfani shine wai yaki Amincewa banda hakan taimakon kansa ne". Numfasawa dr din yayi ya na nazarin maganganun jaber kafin ya d'ago ya Ce" Tabbas kayi tunani mai kyau Abokina Saidai matsalar ka na ga zasu amince kuwa?. jinjina kai Jaber yayi ya ce "Ai gwada sa'a ce " dage kafada dr yayi ya ce "indai zasu amince nima zan taimaka muku ta bangarena wajen tsoratar dasu akan ciwon yanda zasu amince idan ya amince amma fa bro ina baka shawarar ka bi shawarar abokinka Indai muddin bazaka k'ara Aure ba to wannan ce kawai Mafita a gareka ". Numfashi mai k'arfi MD ya fesar tare da Dagowa ya kallesu Shima su d'in suke kallo Dafe kanshi yayi saboda sara masan da yake tunani yayi yaga Tabbas wannace mafitar ta k'arshe Cikin husky voice dinsa ya ce " Na amince" "Ajiyar zuciya Jaber ya sauke tare da Kallon Dr ya ce " Alhmdllh to yanzu ta ina zamu fara Dr"Shiru yayi dr kamar mai nazari kafin ya d'ago ya ce "Ku barmun sauran aikin bari kuga ta yanda zan fara". MD ko zafi yakeji acikin ransa ya na ayyana wannan chakwakiya da zasu fad'a. Nurse dinsa Dr ya kira a waya tare da fad'a mata Ta shigo masa da budurwar nan da tashigo dazu ta na kuka ta amsa da okay . Suna nan sunyi shiru Nurse ta shigo Tare da Asmy dake hawaye har lokacin " Umartar nurse din yayi da ta fita kafin ya duba kallonshi ga Asmy da murmsuhi ya nuna mata chairs din da ke gefenshi ya ce "zauna a nan zamuyi magana" Zama tayi Jaber ko tunda ta shigo ya ke kallonta sosai ta burgesa Numfasawa dr yayi tare da cewa. "kinsan abunda ya sanya na ce a kiraki Hakikanin Gaskiya Akwai matsala dangane da larurar y'ar uwarki,wanda muddin wani watan ya zagayo ba tare da Wani Abu ya shiga tsakanin ta da wani ba kamar yanda na fad'a tofa cikin biyun nan dole sai d'aya ya faru na farko dai ko dai ta rasa ranta saboda sanin kanki ne ciwon cikin nan ya sha kashewa na biyu kuma dole ne sai anyi mata Aiki Wanda aikin Shima ya na da matuk'ar matsala Dan kila wa kala ne ko a tashi ko a mutu sannan kudin aikin kanshi Ba anan ake ba sai anje India Wanda a k'alla zaku kashe sama da 30 millions" Tashin hankali ba agwada maka rana d'ora hannu a ka Asmy tayi ta ce "Na shiga ukku wayyo Allah na Dr ka taimakamun kar y'ar uwata ta mutu wlh bamu da kud'in aikin nan sannan Taya za ayi Ace Tayi mu'amula da wani namiji kafin lokacin nan Bayan ba Aure gareta ba Dr inba zina akeso tayi ba " ta k'arasa fad'a ta na kuka. Murmushin Gefen baki Dr yayi Dan Shirinshi ya hau kenan kafin ya ce . "Calm down mana sister ai akwai mafita da aka samu yanzunnan amma sai inkun amince idan baku amince ba Kuma saiku jirayi abunda zai faru gaba" cikin Sauri ta d'ago ta ce "Wace mafita ce dr wlh munma amince " "Kinga waddan biyun da ke zaune " ya fad'a ya na nuna mata su MD "Juyawa tayi ta kallesu sai yanzu ma ta San da wasu a office d'in ta juya ta kalli Dr ta ce. " na gansu Dr "yawwa to Kinga wancen ya shirya taimakon y'ar uwarki Shikuma ya na da larurar tsananin sha'awa ne matarsa bata k'asar ta na k'asar waje karo karatu saura wata Tara ta gama sch shine ya ce " zai taimaka ya Aure ta *Auren wata Tara* saiya saketa Kinga an taimaki juna ya taimaketa ta taimakeshi" Kallon MD dake zaune Asmy tayi saida ta zaro ido cin karo da kyakykyawan gaske a iya rayuwarta zata iya cewa bata tab'a cin karo da mutum Mai kyau kamarsa ba Ai ba indiye ne ma sak take gani a gabanta control d'in kanta tayi Dan karsu lura tayi kauyanci sannan ta kalli Dr ta ce. "Na amince indai hakan zai zama.silar ceton Rayuwar yar uwata Dr Saidai akwai baikon wani akanta Saura shekara guda Shima karatu yaje karawa ya na gamawa itama sannan ta gama sch d'inta za ayi Aurensu idan akaje da wannan Maganar mahaifinta bazasu amince ba Gaskiya " "Ai babu d'aya daga cikin iyayensu da zasu San da maganar nan Abu ne za ayi na sirri idan lokacin ya cika saiya saketa ta tafi tayi auranta Kinga asiri ya rufo ansamu mafita ba tare da ta fad'a halaka ba" D'agowa tayi ta ce "To wa zai wakilceta Dr " wannan ba matsala bace y'ar y'ar uwa indai kun amice a take a yau d'innan za a daura Auren " Jinjina kai tayi ta ce "Na amince duk Ajiyar zuciya suka sauke banda MD da duk Haushi ya isheshi yasan Hajiya kaka ce kawai ta jawo masa matsalar nan " Jabir ne ya ce . "to saimu jirayi farkawarta muji Amincewa daga gareta " Girgiza masa kai Asmy tayi ta ce. "a a a Karku jirayeta kawai a D'aura Bayan an daura zansan yanda zanyi na shawo kanta har ta amince amma yanzu kawai a daura ba matsala " "To alhmdllh komai yazo cikin Sauki yanzu zamuje masallaci a daura Auren Bayan fitowar Sallar La'asr sannan zanyi muku video din d'aurin Auren Dan ya zama hujja da shaida a garemu" "to mungode Allah saka da alkhairi Asmy ta fad'a tare da mik'ewa tace bari na koma Wajenta" murmushi Dr d'in yayi mata ya ce"muke da Godiya sis " ta na fita MD ya kalli Dr ya ce . "me yasa ka boye musu Gaskiya Dr da ka fad'a musu bukatarmu idan sun amince idan kuma basu amince ba a hakura kar ashiga hakkinsu fa" Mikewa dr yayi tare da cewa "karka damu Aboki ba wata matsala insha Allahu idan muka fad'a musu Gaskiya ba lalle su yarda ba amma kaga haka sun yarda cikin sauki" Zai sake magana Jaber ya Mike ya ce"is okay bloody ka tashi muje a d'aura kawai"Harararsa MD yayi tare da Jan tsaki ya Mike Dan haushinshi yake ji na lika masa koma wacece da zaiyi baima ganta ba Tsaki yaja Dan baidama buk'atar ganinta. Kai tsaye Unguwar su Dr Aliyu suka nufa Bayan MD ya rufe fuskarsa da face marks mahaifinshi sukayi sallama dashi ya fito Bayan sun gaisheshi ya amsa Dr Aliyu ya ce. " baba kaga wannan ya fad'a ya na nuna masa MD Baba ya ce Eh na gansa "yawwa to Abokina ne zaiyi jahadi na Auren wata y'ar gudun hijira to iyayensa sunki su amince da Auren shine ya taho wajena Dan mu taimaka a daura musu Aure inyaso daga baya Ya nemu yafiyarsu" "Kabbara mahaifinshi yayi ya ce " Allahu akhbar da ace ana samun irin wadannan ai da anzauna lafiya Gaskiya ne wannan jahadi ne zaiyi babba Sannan ya kalli MD ya ce . "yaro Allah yayi maka albarka Tabbas kaid'in da ne na kwarai insha Allahu a yanzu yanzunnan ba anjima ba za a daura muku Aure " murmushin k'arfin hali MD yayi jaber ko Hamdala kawai yake yanda komai yazo musu yanda basuyi zato ba. Bayan kammala Sallar la'asr Mahaifin Dr Aliyu ya bada sanarwa da akwai d'aurin auren da za ayi Nan ko mutane suka tattaru aka cika masallacin harda wajensa Dan Malam ashiru sananan mutum ne Bayan an kawo Goro Inda Liman ya zama wakilin Zarah shi kuma mahaifin Dr aliyu Malam ashiru ya zama waliyin MD. ganin An fara d'aurin Auren ya sanya Jabir saurin d'auko wayarsa tare da Fara yin video a take a nan aka Daura Auren *Zarah Yusuf* tare da Angonta *Mustapha dikko* Akan sadaki Naira Dubu d'ari biyar.......✍🏿 *💃💃yanzu salon wasan zai soma wakana fans wancen duk sharan fagene yanzu muka shiga chakwakiyar Auren wata Tara Kudai ku kasance dani miss hajjo danjin karashin wannan K'ayaitaccen littafin da yazo da salo mai rikitarwa* *kamar yanda kuka sani littafin nan d'aya yake daga cikin gawurtattu biyar page d'aya ya rage mana mu gama free page daga page 30 zan tsaya da free page Wanda ya biya ne kad'ai yake da daman k'arasa karanta wannan zazzakan labarin da yazo daga zazzakan alkalamin miss hajo ga tsarin yanda biyan nan yake a kasa idan kun duba don neman karin bayani ku tuntube ni Akan number wayata kamar haka 07026166536* *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 _*Miss Hajo ce*_🤙🏿 [8/30, 23:21] ❤️❤️❤️: 👨‍❤️‍👨 *AUREN WATA TARA* 👨‍❤️‍👨 ```MALLAKAR``` *Hajara L Sadeq* 🅿️............*29 & 30* Daga wajen d'aurin Auren MD ko jaber bai Kara waiwaya ba ya wuce Gidanshi dake nan low-cost Zaria Dan kanshi duk Sara masa yake. Bayan komawarsu jaber asibitin kiran Asmy Dr yasa akayi a office d'inshi jaber ya mik'a mata wayarsa tare nuna mata video din amsa tayi ta na Kalla gabanta na fad'uwa Dan batasan yanda zasu wanshe da Zarah ba " Tura video din tayi a wayarta itama Dan ya zame.mata hujja sadakin a embleme ya mik'a mata tare da cewa . "ga sadakin dubu d'ari biyar ne chif" Amsa Asmy tayi tare da Sanyawa jaka duk tayi sanyi ta kalli Dr ta ce "Sai Abu na gaba da bamuyi ba takardar yarjejeniya " girgiza mata kai sukayi jaber ya ce "Ba ma buk'atar wannan ma'u sannan ki bani numberki mun k'arasa sauran maganganun a waya" Kwafe masa numberta tayi Bayan yayi save tata Shima tayi save a sanyaye ta koma d'akin da Zarah take har lokacin Bacci take tagumi tayi hawayen tausayin aminiyar tata na zubo mata Zarah ita ce bata farka ba sai Asuba koda ta tashi jikin nata Alhmdllh ba ciwon cikin sosai. A hankali ta mik'e ganin Asmy gefenta ta na bacci toilet ta nufa ta gyara jikinta ta na fitowa ta iske Asmy ta mik'e ta na mika Kallon juna sukayi Asmy ta ce. "Harkin tashi kenan ya jikin to" Alhmdllh kenan saida muka kwana Asibiti"Wlhko ai ciwon nan naki ya tsoratani Zarah ta fad'a tana shiga toilet Dan yin alwala Bayan ta fito tayi salla ita dai zarah ta yi tagumi Tun lokacin Asmy take son yiwa Zarah bayani amma ta kasa Sai tazo zata mata bayani sai ta kasa Wajen 7:00 Zarah ta ce "waike meye kikeson ki fad'amun tun asuba kin kasa karkija inyi zaton ko wani abun ne ya faru". Numfasawa Asmy tayi dak'yal ta iya d'aga baki ta ce " daman Zarah "saikuma tayi shiru daman me?ta fad'a ta na tsatsareta da ido" Dak'yal ta iya jarumta ta ce "ta ce . "Daman Dr ne ya ce ciwon cikin naki yayi worse sosai sannan Allurar da ake maki ta daina maki aiki muddin next month yazo a haka batare da wani Abu ya shiga tsakaninki da wani ba to dole sai anyi miki aikin 30 millions kuma aikin ya na da hatsarin gaske" Sosai tashin hankali ya bayyana k'arara a fuskarsa Zarah ta ce "Innalillahi wa inna ilaihiraji'un Wannan wace irin jarabawa ce Asmy yanzu ni me.zai had'ani da wani namiji kafin one months Ni da ba Aure gareni ba Sannan Aikin 30 millions fa kikace Asmy wani irin aiki ne wannan". Numfasawa Asmy tayi ta ce " Eh Zarah haka Dr ya ce Saidai akwai mafita "cikin sauri ta d'ago ta ce " wace mafita Asmy?Wani abokin Dr ne da yazo ya tausaya halin da kike ciki shine ya ce Wai idan zaki amince zai Aureki na wata Tara kafin lokacin bikinki da ya Hafiz saiya sakeki Kinga Asiri ya rufu hankali kwance". Wani banzan kallo ta dinga bin Asmy dashi kafin ta d'ago ta ce "bantaba sanin baki da hankali ba Asmy sai yanzu wannan wace irin banzar magana ne angaya miki Aure abun wasa ne ko kuma ciwo hauka ne to Bari kiji ko zan mutu bazan tab'a yarda da wannan shirmen banzan ba ko a garin gab'a gab'a anyi haka wlh ni kinma b'atamun rai yanda baki tunani " ta fad'a ta na Jan dogon tsaki. Sosai gaba Asmy ya bada daram hankalinta in yayi dubu ya tashi ta ce "Amma Zarah...daga mata hannu tayi ta ce " ya isa indai akan wannan banzar maganar ce Karki sake mun maganarta " Ta fad'a ta na mik'ewa tare da sanya Hijab d'inta ta ce "Kinja Asibitinma ya fita a raina tashi mu tafi " Amma aikin bari Dr d'in yazo ya sallamesu"Ke saiki jira har ya zo ya sallameki ni na tafi ta fad'a ta na nufar hanyar kofa. Daidai fitarta yayi da daidai da shigowar Jaber d'akin da Kallo ya bita harta fice daga Ward din wanda ko fuskarta bai gani ba juya Kallonshi yayi ga Asmy da tayi tsuru a d'akin ya ce . "hartaji sauki kenan naga fitarta ina zata?hostel wlh ya jaber taki amincewa nan ta fad'a masa yanda sukayi da ita " kallonta yayi ya ce "Karki damu sannan karki fad'a mata ki barta a haka din duk abunda zai wakana ya zamana muna shiryasa ni Dake tunda na lura Amaryar tamu kamar ta na da taurin kai". Murmushi kawai tayi ta ce " haka take in ta burkuce amma tana da saukin kai bari na bita "Ledar da ya shigo da ita ya mik'a mata ya ce " daman break fast ne na shigo muku dashi"Da farko kin amsa Asmy tayi saida taga yana ta mata magiya kafin ta amsa Bayan taje tayiwa Dr bankwana ta bar asibitin kafin ma ta isa wajen asibitin har Zarah ta tafi wata napep din ta tsaida ta wuce makaranta. koda ta isa kwance ta tarar da Zarah Chuchu na gefenta ta na bata ruwan tea ta na shigowa Zarah ta kauda kai ta na kunbure kunbure girgiza kai kawai Asmy tayi tare da zama Chuchu ta Kalleta ta ce . "ya mai jikin jiya nayi ta Kiranki ki fad'amun asibitin da kuke nazo amma kashe " wlhko chaji ne bandashi har yanzu wayar tawa ta mace gashi tata Kinga bamu tafi da ita ba " "ayya shiya sanya Ai da sauki ma wlh karkiga jiya banyi barcin kirki ba duk hankali na na wajenku sannan Yaya na ma da yace zaizo nayi ta kiranshi Shima kashe duk raina ya gama b'aci jiya da kadaici na yini na kwana". Murmushi akwai Asmy tayi ta ce " kilan wani uzurin ne ya rikeshi"Wama ya sani kuma fa wlh yaya baya magana biyu abun yaban mamaki sosai "duk maganar da suke Zarah bata ce uffan ba saima Kallon Chuchu da tayi ta ce " kin sanyamun wayata chaji?eh ta fad'a tare da tashi ta miko mata ta ce "anyi ta Kiranki ganin kiran yayi yawa ya sanya na ma kashe ". bud'e wayar Zarah tayi ta ga missed call d'in ya Hafiz Kusan goma cikin Sauri ta Danna masa kira Ring biyu ya d'auka ta na jin Ajiyar zuciyar da ya sauke tare da cewa . "ina kika sanya wayarki my love jiya na yini da darura " Ajiyar zuciya ta sauke ta na lumshe ido ta ce "ta mutu ne ba chaji ya Hafiz ina kwana ya sch din" . Alhmdllh Habibaty har Naji sanyi kinsan na d'auka ko ba lafiya ba sai tunaninki nake"murmushi tayi ta ce "Lafiya qalau nima da tunaninka na yini" ta fad'a ta na rufe fuska ". Daga bangarensa yayi Dariya ya ce " ai dai nesa ta kusa zuwa kusa nan da one year munzama mata da miji"rufe fuska Zarah tayi kamar ya na gabanta tare da katse kiran Dan ya bata kunya ma . Ganin yinin ranar yanda Zarah ta share Asmy ya sanya bataji dad'i ba Ta ce "Na ce Kiyi Hakuri Zarah Daman zaki iya fushi dani tunda maganar ta wuce ba shikenan ba" murmushi Zarah tayi ta ce "Ya wuce Asmy kinban Haushi ne nayi mamaki da maganar ta fito daga bakinki saikace baki da hankalii" . turo baki Asmy tayi ya ce "Naji dai yanzu abar maganar" a take suka shirya sukaci gaba da hirarsu Wanda asmy hankalinta duk baya gurin. *** "To ba saurin nake ba bloody kaifa komai kafison ayishi cikin ujila ba ina hanyar zuwa gidan ba minti biyu yayi yawa na iso " " jaber ya fad'a daga wayar "tsaki MD yaja tare da katse kiran ya na tsaye harabar gidan flat house ne Me kyau baida wani girma sosai Saida ya tsaru parking space d'in gidan zai d'auki mota Ukku ya na tsaye motar jaber ta shigo gidan Bayan yayi parking shiga gaba yayi da zasu fita ya tsaya ya mik'awa me gadin kudi tare da cewa . " A cigaba da kula da tsaftar gidan yanda ya kamata "to ranka ya dad'e insha Allahu Nagode Allah ya k'ara girma" kai tsaye Hanyar kd suka nufa jaber ya Kalleshi ya ce "bazamuje mu gaisa da Chuchu ba" Bana ra'ayin hakan "ya fad'a yana cigaba da latsa wayarsa " Girgiza kai kawai jaber yayi tare da cigaba da driving Dan ya lura ranshi kamar bace tafiyar 30 minutes ta kaisu garin kd Wanda kai tsaye gidan sa suka nufa Bayan ya saukesa jaber ya wuce gidansu Dan tun safe aka Sallami babanshi shi kuma md ciki ya shiga Dan ya huta. Kwance yayi kan makeken Royal bed dinsa mai matuk'ar d'aukar hankali ya yi pillow da hannayenshi biyu bacci yake so ya daukesa amma ya rasa dalilin da muryar qiri'arta yarinyar ke dawo masa a kunne lumshe idonsa yayi. Jin ringing d'in wayarsa da ya bude ba jimawa ta dawo dashi daga duniyar tunanin da ya Lula d'aukar wayar yayi ganin Chuchu ce ya sanyashi d'auka "yaya na jiya shine ka shanyani nayi ta jiranka har girki mai dadi nayi maka amma bakazo ba " ta k'arasa fad'a cikin shagwaba " Cikin muryarsa da bayason yin magana ya ce "wani uziri ne ya hanani zuwa chuchun yaya next time na tashi zuwa Saidai kawai ki ganni kwatsam" Yana jin ta sauke ajiyar zuciya kafin ta ce "To shikenan yaya Ai Inajin next week ma zanzo gida saboda munyi waya da Ruky tace next week zasu tafi Dan naje muyi bankwana " to shikenan Allah ya kawoki lafiya "ya fad'a Dan bayason hayaniya. Kiran Amera ne ya biyo baya Bayan gama wayarsa da Chuchu kamar bazai daga ba saikuma ya d'auka " kuka yaji ta fashe dashi Wanda yakejinshi har cikin ransa tsayawa yayi ya na sauraronta har saida ta gama kafin ta tsagaita cike da kissa ta ce. "Haba Honey Bayan kasan nayi missing naka shine zakayi zamanka anan please yaushe zaka dawo kasan banason zamanka a Nigeria ko wace banza ta dinga kallemunkai please mijina ka dawo kewarka duk ta isheni. " Ke me zai hana bazaki taho ba Inda nake Dan in kin ganni a America to fa saina gama muhimmin aikin da ya kawoni " "Haba honey yanzu ka na nufin bazaka dawo ba yanzu akwai muhimmin aikin da ya fini daman me zai hana bazaka k'arasa aikin a nan America ba dole sai Nigeria " ta k'arasa fad'a ya na jin shashekar kukanta". Don son kwantar mata da hankali ya sanyashi kasa da murya ya ce "Aikin bazaiyu ba a Chan my meera ki taho kawai nima ina bukatarki kusa dani kinfi kowa sanin haka Gobe ki taho saiki sauka Abuja" "Ni wlh honey bazanzo Nigeria yanzu ba idan nazo dinma in banda chazamun kai ba abunda ake sannan a isheni da maganar Rashin haihuwa Bayan ta Allah ce Nifa tun last time da nazo Sunan Daddyn Zey karkaga irin Rashin mutuncin da tsohuwar nan tayimun Hada cewa wai Aure zata sanyaka kayi na shanyeka na gama dakai sannan itama Ammy Ai Naji kwanaki kus_kus din so take kayi Aure to wlh ba abunda zai maidoni Nigeria kusa wancen zuwan ma da kaga nayi Dan nayi kewar iyaye na ne kawai akanme zanzo Bayan family dinka ba k'aunata suke ba dan wlh tsohuwa ko yarinya ta kawomun wargi ba kyalewa zanyi ba Hakanan kawai a doramun hawan jini da yarintata" Sosai ran MD ya b'aci Cikin b'acin rai ya ce "Da Allah iya mutane shiru stupid kawai iyayen nawa kike fad'awa haka Dan baki da kunya kar alasa kizo din kiyi shekara ta Annabi nuhu tunda America din garin ubanki ce " ya k'arasa fad'a ya na Jan tsaki. Kuka Amera ta fashe dashi ta ce "ni kake zagin uba na MD yau Ni ka zaga" tsaki ya ja tare da katse kiran Dan ta bata masa rai ya jima ya na Jan tsoka. Kasancewar ya rike ranar da chuchu ta fada masa su hajiya zasu tafi around 11am ya shiga da motarsa harabar gidansu Hango motar Adil tare da su Hajiya da su Chuchu a wajen ya sanyashi karasawa"Ina kwana hajiya "Lafiya qalau Mustapha mu kuma muntafi sai Allah yayi mana dawowa ko kuma kunje dukda Bason zuwa kuke cikin dangin Ku ba kowa gareku ba a Kaduna in banda Aikin gwamnati da kasuwanci da ya kawo mahaifinku duk dangin mahaifinku suna Maiduguri amma tsabar shak'iyanci saiku Shekara biyu ko Ukku baku taka garinba Dan lalacewa Ai wlh duk laifin Fatima ne Ai lokacin da ran Mariganyi yana tiso keyarku kuna zuwa" Murmushi yayi ya ce "za a gyara Hajjajunah " itama Ammy murmushi tayi ta ce "Insha Allah Hajiya zamuzo nan kusa " Allah yasa Hajiya ta fad'a ta na sanya akwatinta cikin boot da Adil ya fito mata da ita tare da Chuchu hannu Adil ya mikawa MD sukayi musabaha ya ce "Yaya zamu wuce " "Okay Allah ya kiyaye Ya tsare hanya yanzu tundaga Chan Saida Hajiya ta tiso ka Dan Kawai ka d'aukesu maimakon A musu booking Fly hankali kwance". murmushi Adil yayi ya ce "Wlhko ya na iya na musa cibi ya zama Kari" Hajiya ce ta ce "Naji dai Komai zakace kace amma banga tukin da zan hau ba idan ba naka ba Sauran duk y,an kasada ne ka maza ka shigo mu tafi maiduguri ba zuwa kano bace karmuyi dare hanyar nan da ba kyau gareta ba". Ruky ta fara shiga Bayan sunyi hug din juna da Chuchu da takejin kamar tayi kuka Bye bye tayiwa Adil ta na narkewa jikin Ammy murmushi yayi mata na so da k'auna ya ce " Bye Dear sai munyi waya"itama mayar masa tayi ta ce "Allah ya maidaku lafiya " . Har zasu tafi Hajiya ta juyo ta kalli MD ta ce"kai kuma Ka fara lissafi yanzu saura wata sha d'aya ka bari lokacin da zan dawo garin nan zakayi mamakin d'anyen aikin da zanyi "ta na gama fad'a ta shiga Mota Adil ya ja har suka bar gidan suna daga musu hannu". Cikin suka koma Chuchu ta zauna gefen Ammy ta d'ora kanta bisa kafadarta " Gaishe da Ammy MD.yayi Bayan ta amsa Kallonnshi Chuchu tayi ta ce "Ina kwana yaya" Lafiya qalau "ya bata amsa tare da cewa jeki hadoman break fast " "to" ta amsa tare da wucewa kitchen. Kallonshi Ammy tayi ta ce "yaushe zaka koma ka baro Matarka ita kadai kayi zaune a nan" Ba yanxu ba Ammy bazan bar k'asar nan ba har sainagano Wanda sukayi kisan Alhaji sammani saboda sak irin harin da suka kawowa Abba Shima daidai zai shiga gidanshi da mota aka harbeshi akwai binciken da nake saina k'arasa tukwana". Saida Ammy ta Goge hawayenta tunowa da uban Yayan nata ta ce "Tabbas Wanda yayi kisan Alh sammani shi ya kashemun miji saboda alh sammani da Mahaifinku aminai ne bashi da aminin da ya fishi kuma insha Allahu asirinsu saiya tonu har kullum bazan daina muguwar addua a kansu ba Asirinsu zai tonu insha Allahu wlh karkaga yanda iyalanshi suka shiga wani hali abun tausayi har yanzu na tuna da Alhaji ji nake kamar mutuwar ta dawomun sabuwa " ta k'arasa fad'a ta na Goge hawayenta. Nan suka ci gaba da hirar rayuwar baya har Chuchu ta kawo masa Break fast din Bayan ta Aje d'akinta ta shiga sai ganinta yayi ta fito da hijab tare da hand bag a hannunta Kallon Ammy tayi ta ce "Na wuce ammy" MD ne ba wasa a fuskarsa ya ce "Ina zaki ? "Makaranta zankoma tun jiya nazo kuma muna da lectures Gobe" ki koma sai gobe "Ta na turo baki ta koma ciki Dan tasan Halin Yayan nata baisan musu Kallon Ammy yayi ya ce. " me akayi mata naga ta na bata rai"Tab'e baki Ammy tayi ta ce "Baiwuce akan Tafiyarsu Ruky da Adil ba kasan halinta indai suka tafi tazo tanayiwa mutane fushe fushe Saikace in cewa akayi ta shirya taje Chan tayi ma musu Hutu iyawa zatayi". ***** Tsaye take ta na gyara Tsayuwar hijab d'inta Bayan ta gama Kallon Asmy dake chat ta ce "Zanje bank na ciro kudi tunda bazaki raka ni ba" "A dawo lafiya " ta fad'a ta na cigaba da chat d'in ta Zarah na fita ta dannawa Jaber kira saida ta katse ya kira. "daga bangarensa ya ce " ya maganarmu ta tsaya ma'u lokaci fa naja ki duba yanzu two weeks da Auren nan Kar lokacin Yazo kuma ba ayi abunda ya kamata ba "numfashi Asmy ta ja ta ce " nima ina tsoron haka karka damu Insha Allahu gobe zan fito da ita k'arfe Bakwai ai yayi ko?eh yayi ma'u plx kiyi kokarin wannan "murmushi tayi ta ce " baka da case jaber ". *** Kwance ya ke saman bed duk sanyin AC din d'akin amma bayaji zufa ce kawai ke keto masa Rumtse idonsa kawai yake A haka jaber ya shigo ya samesa Da damuwa ya ce. " subhanalla bloody lafiya"lafiya "ya basa amsa cikin k'arfin hali tare da mik'ewa ya zauna" Takardu Jaber ya Aje tare da cewa "ga document din sun kammalu" okay Aje zan duba zuwa anjima "Shiru jaber yayi kafin ya Mike ya ce " saida safe "Gobe Zamu kai Chuchu School Around 4 haka saimu hadu a gida sannan ka fito da motarka mai tinted Dan bana son asan mun shiga garin". Ajiyar zuciya jaber ya sauke A ransa ya ce " Abu yazo yanda ake so"a fili kuwa murmushi yayi ya ce "Allah ya kaimu." Washegari kamar yanda ya fada karfe hud'u tayiwa jaber gidansu MD sosai Chuchu ta saki ranta Dan taji dad'in Yayan nata zai mayar da ita Nan suka kama hanyar Zaria sai doki take. Koda suka isa cikin Sauri Chuchu ta ce " Dan Allah yaya ku tsaya na kira maka Friends Dina ku gaisa Kullum ina musu zancenka "kama hannunta yayi ya ce " Ki bari ba yanzu ba chuchun yaya akwai Inda zamu please Kinji" Badan Chuchu ta so ba ta Turo baki ta ce "Yaya minti biyu yayi yawa fa" Girgiza mata kai yayi ya ce "Akwai Gidajen man da na bada aikin ayi zanje na dudduba aikin yanzu next time Ai zamu dawo" To shikenan yaya na Allah kiyaye saimunyi waya ta fad'a ta na Daga musu hannu"murmushi jaber yayi cikin zolaya ya ce "Ni baza ayi mun magana ba Amaryas" Harararsa tayi tare da turo baki gaba ta ce "Ai kai munjima da batawa dakai" Ta fad'a tare da Yin gaba. Zarah kadai ta tarar a hostel cike da murna suka Rungume juna Zarah tayi mata Sannu da zuwa ta amsa ta na mik'a mata leda ta ce "Gashi takwararki ta ce Na kawo maki Sannan ta na gaisheki sosai tunda ke kinki zuwa gaisheta" murmushi Zarah tayi ta ce "Amma nagode Gaskiya dole na shirya naje na gaishe da Ammy na" Murmushi Chuchu tayi ta ce "Yadai kamata ina Asmy " ta fita ta na Waya kinsan iskancin yanzu da ta tarka waya a waje "Dariya Chuchu tayi ta ce " Munafukar bari tazo in tsareta inji da ubanwaye take wannan wayar. Asmy na shigowa itama suka Rungume juna da Chuchu Ta ce "wai da ubanwa Kike wayar munafurci kwanannan" Dariya tayi ta ce "Au kun samun ido kenan ina tsarabarmu " Harararta tayi ta ce "da yake aikena kikayi momcy na kadai nayiwa tsaraba" iyye lallai da sake Gaskiya kabilancin nan da ake gwadamun yayi yawafa ta fad'a ta na kwale hijab d'inta. Asmy ta rasa dabarar da zatayi su fita da Zarah ga magriba na gabatowa wata dabara ce ta fad'o mata Kallonta ta yi ta ce "Sis Dan Allah zaki rakani Gidan wata kawar Mama dazu take Kira na take Cemun naje na amso mata sako saina d'ora a mota a kai mata". Kamar Zarah bazatayi magana ba sai kuma taje ki bari mana sai gobe yanzu magriba nayi" A a a ai goben za a d'ora mota akai yanzu ta ce naje na amso"Shiru Zarah tayi sai kuma ta ce "okay To " . Ajiyar zuciya Asmy ta sauke kallonta Chuchu ta yi ta ce "Ni baza ayimun tayin rakiyar ba" murmushi Asmy tayi ta ce "Sorry sis to shirya mu tafi " girgiza kai tayi ta ce "wasa nake maki na gaji Wlh " boyayyar Ajiyar zuciya Asmy ta sauke tare da mik'ewa Ta kalli Zarah ta ce "Kije kiyi wanka nima yanzu nayi saimu tafi" . wani kallo Zarah ta mata ta ce "Ba wani wanka da zanyi malama sai zan kwanta" Asmy na kwantar da murya ta ce "Haba sis Kinga fita zamuyi sannan tunfa wankan safe da kikayi ga zufa" . Mikewa Zarah tayi ta ce "Kuma hakane zafi ma nakeji wlh Inajin akwai hadari kasa ta fad'a ta na cire kaya tare da daura towel ta wuce toilet din hostel Dan tayi wanka ba ayi minti goma ba ta fito d'aure da towel tare da Shiryawa cikin Wata doguwar rigar atamfa Street gown d'inkin sosai ya kamata yayi mata das a jiki. Chuchu ce ta Kalleta ta ce " wow karkiga yanda kayan nan sukayi miki kyau momcy kyan shigar nan ki fita da gyale wlh amma saiki kama ki zumbula k'atuwar hijab kamar wata matar Liman". murmushi Zarah tayi ta ce "Chab ai ko bakin hostel baxan iya fita da shigar nan ba bare waje ta fad'a ta na bud'e gogaggiyar hijab d'inta red har kasa sosai Tayi mata kyau ta haskata ganin ana kiran Magriba ya sanyata tada salla daman tayi alwala Bayan ta gama Kallon Asmy tayi dake chat ta ce " ke bazakiyi sallarba" Gyada mata kai ta yi ta ce "Eh banayi Ammafa hijab din tayi miki kyau kodan red din Abu da d'aukar ido" . muje dai yanzu kar dare yayi Zarah ta fad'a "okay Asmy ta fad'a tare da saurin fita Kiran jaber tayi ta ce " turomun address d'in Gidan ta message gamu nan". Ganin fitowar Zarah ya sanyata saurin katse kiran suna fitowa sun tsaida napep Asmy taga shigowar message wayarta dubawa tayi taga ya turo mata address din gidan hada number gidan"Mai napep din ta fada wa address din suka kama hanya. suna isa Bayan ta biya mai adaidaitan Kallon gidan ta tsayayi Zarah ya had'u sosai Hakanan bata San dalili ba Taji gabanta ya fad'i harsuka isa gidan gabanta banda fad'uwa ba abunda yake. A palourn gidan suka yada zango ganin ba kowa ya sanya Zarah Kallon Asmy ta ce "Sis ya na Ga gidan ba kowa ko Alamun mutane ba aji ". ba ta rufe baki ba taga fitowar wani yana fara'a Kallon Asmy tayi taga itama fara'ar take masa Bayan ya karaso Kallon Zarah yayi ya na ganinta Ya gane Itace Matar MD kenan sosai shi kanshi saida gabanshi ya fad'i cin karo da kyakyawar fuskarta mai d'auke da kwarjini da haiba ga dimple dinta da suka lotsa suka k'ara fito mata da ainahin Kyaunta a ranshi ya ce . "Daman wannan zuk'ek'iyar ce mukayiwa haka Chabd'i Amma wlh da nasan haka take tun farko da ni nayi dabara na aureta kuma ba sakin ta ba zanyi wlh" saurin kauda wannan tunanin yayi tare da kirkirar murmushi ya ce " ku shigo mana kun tsaya a nan"Mikewa Asmy tayi Tare da kallon Zarah ta ce "Taho muje" a a kawai shiga ki fito"ta fad'a cikin k'arfin hali"bata rai Asmy tayi ta ce "Saikace sayar dake nace zanyi Ki taho muje ta na ciki ita tace muje wannan din d'anta ne fa" Jin haka ya sanya zarah Mikewa gabanta na fad'uwa Har suka gitta jaber ya na binta da Kallo wani bedroom taga sun nufa. Turata cikin d'akin Asmy tayi tare da Rufewa ita da jaber suka sanya key Da mamaki Zarah take kallon kofar tare da bubbugawa ta ce. "Meye haka Asmy ki bud'e sanin kanki ne bansan wannan wasan Bata gama rufe bakinta ba Ta ga fitowar Shi daga bathtoom. sanye da towel Da ya tsaya masa iya cinya Ai bama ta tsaya k'are masa kallo ba ta k'walla ihu tare da Fara bubbuga k'ofar ta ce " ki bud'e Asmy"Kallonta MD ya tsayayi da mamaki Wacece kuma wannan Takardar da yaga an Aje masa ne akan table ya sanyashi d'agawa rubutun jaber ya gani a takardar an rubuta. "Mungama namu aikin kuma saura naka Ango ga Amaryar ka nan har gida har dakinka dukda dai ita d'in jaruma ce Saida jarumin namiji good nigh Asha angonci lafiya" Saida MD ya k'arasa karanta takardar sai sannan ma ya tuno da yayi ma wani Aure a sirri Kallonta yayi da har lokacin Ta na kuka ta na buga kofar Murmushin gefen baki yayi ya ce. "Zaki San kin kawo kanki yarinya ko ba ke jarababbiya ba ce da kika biyoni har gida zakisan kin hadu da jarumin namiji stupid ". Ya na jin Yanda take kuka tana buga kofar tsaki ya ja har ya gama shafa lotion d'inshi cikin salo durk'ushewa a guri Zarah tayi ta na wani irin kuka shin me Asmy take nufi da hakan MD ko Kukan ne ya isheshi hakan ya sanyashi Mikewa cikin zafin nama tare da karasawa kofar ta na ganinshi ta fara ja da baya ta ma kasa d'aga baki tayi magana " Fardota Yayi Ta fad'a Jikinshi Baka iya Tantance irin yanayin da suka shiga dukansu biyu musamman MD da cin karo da tsayayyun breast d'inta dake.gogar masa k'irji. rumtse ido yayi lokaci guda yaji wani fitinannen felling na taso masa Dan shi daman mutum ne da k'aramun Abu ke Tado masa felling musamman breast . Zarah ko kuka ta fashe dashi zatayi magana ya ce "shittt pretending din ya isa Haka badai.ke kika kawo kanki ba bazan raga maki ba stupid kawai". ya fad'a tare da fusge hijab d'inta yayi Wulli da ita tashin hankali ba a gwada maka rana matuk'ar rudewa Zarah ta rude Zata iya cewa tsawon rayuwarta bata tab'a shiga tashin hankali kamar wannan ba kuka ta fashe dashi ta ce. " Dan Allah bawan Allah kayi hakuri karka rabani da mutunci na....bata k'arasa maganar ba sakamakon irin d'aukar da taga yayi mata MD jinta yayi shakwal.duk da yaga a ido kamar zatayi nauyi. bai dire ta ko ina ba sai kan bed kafinma tayi wani motsi ya bi ya danneta tare da sakar mata Duka nauyinshi cike da mugunta ya rabata da kayan jikinta komai cikin karfi da Mugunta yake yinsa. duk yanda Zarah taso bai rabata da kayan jikinta ba kasawa tayi saida ya zama daga ita sai bra sai pant jikinta Wanda a lokacin da za a Auna jinin Zarah ya hau d'ari Ukku tsabar rud'u MD sosai ya k'ara rikicewa cin karo da tsayayyun na shanunta Da suke a cike ai baisan lokacin da yaji wata irin tsananin sha'awa na fisgarsa ba Dan a rayuwarsa Ba abunda Suke tada masa feeling sama da breast (🙈)Cike da mugunta ya fara wasa dasu Wanda Zarah duk feeling d'inta wannan lokacin bataji ba sai zafi ma da take ji inbanda kuka ba abunda take tana Kokarin yanda zata kwaci kanta MD yayi minti ashirin ya na wasa da breast d'inta Da karfi ya rabata da sauran abunda ya rage na jikinta tare da wara mata k'afafu Cike da mugunta ya afka mata da karfi cike da mugunta ba romance ba komai. azabar zafin da tunda uwarta ta haifeta bata tabajin irin ta ba ce ta sanyata kwalla wani irin K'ara Wanda ihunta saida ya kauraye Duka ilahirin Gidan wani karan ta kuma kwallawa Wanda daga lokacin kuma bata k'ara sanin Inda hankalinta yake ba.......✍🏿 *Last free page 07026166536* 🙇🙅 *nan na kawo karshen free page na littafin Auren wata tara Wanda suka biya ne suke da damar ci gaba da karanta wannan kasaitaccen littafin ya da zamo d'aya daga cikin gawurtattu biyar domin Karin bayani a tuntube ni akan number waya ta kamar haka 07026166536 sai najiku masoyan Asali nasan babu kasaitacciyar da zataso ayi doguwar tafiyar nan ba tare da ita ba Mai cike da Abubuwan mamaki al'ajabi,nishad'i rud'u,fadakarwa,ilimantarwa,nusarwa da kuma tsantsar soyayyar ga yanda tsarin biyan yake zaku gani a k'asa sai mun had'e a paid group masoyan Asali masu ci da guminsu inji y'an magana sunce Sayan na gari maida kudi gida 07026166536* *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Bama son VTU Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 *_Miss Hajo ce_*🤙🏿