*......DASHEN ALLAH 🌳* EXQUISITE WRITERS FORUM Mai_Dambu... *SADAUKARWA GA MUTANEN DA HAR KULLUM SUNA TARE DA MU* BABI NA DAYA (1) *(DEEHAR)* *A karni na sha bakwai kafin zuwan Shehu Usmanu danfodiyo* _Sun fara ba tare da sanin karshen ta ba, sun shafe tare da ruguza yarda da amincin juna! Kullaliyar al'amari ce da ta haɗa kusurwa uku! Duk yadda aka haɗa kusurwa uku toh dole a iya fuskantar sakamako mara dadi! Masu iya magana na cewa abokin mutum biyu munafikin mutum daya_ DEEHAR tana cikin lardin mafi kyau da tsarin Ubangiji, wuri ne da Allah ya shirya tankar dausayi domin cunkushe take da albarkatun kasa. Asalin mazauna yankin Deehar wasu kabilu ne da ake kira Noye, sun kasance manoma ne da kiwo basu da wani abun Azo a gani sai Sun kasance masu imani da camfi sannan sun yarda da tsafi da bautar gumaka. Ana haka wasu kabilu daga yankin kasar hausa suka ɓullo ta yammacin Afirka izuwa Deehar. Koda suka iso wurin sun samu yadda suke so, sai suka fahimci ai babu shugabannin a yankin, sannan su din su fito gudun hijira ne sakamakon yaki da fatara da mugun talauci dake addabar nahiyar su. A cikin kabilar Noye akwai wanda suka yarda da shi sunan shi Rana, rana ya jima yana nazarin yadda zai bunkasa nahiyar su, amma sai aka samu rashin sa'a kabilar Noye basu yarda da tsarin shugabanci, kuma basu ra'ayin shi. Dan haka yaja bakin shi yayi shiru Rana boka ne mashahuri a yankin Deehar. Al'ummar Noye sun yi imani da Rana shi ne kawai mutumin da yake ganawa da Allah, shi yasa basu gardama da shi duk abin da ya ce musu. A shekarar da Kabilar Hausa ta shigo garin Deehar sai da ya share kwanaki talatin da tara yana halwar tsafi, yana fitowa yace a kore su a garin. An kuwa yi nasarar fatatakar su, daga cikin Deehar. Sai dai bayan wasu kwanaki. Sun kuma dawowa aka sulhunta da taimakon wani boka me suna Yauta, yauta shi ya fara bada shawarar ayi mulki, aka ki mau shi domin sun san cewa idan aka yi mulk ba mamaki akwai zalinci a cikin shi, su kuma sun gina jinin su da mutanen su domin a zauna lafiya babu wanda ya fi wani. Sai da aka sulhunta, sannan Yauta da shi da wasu daga cikin Hausawa suka had'a gaggarumin biki da aka kafa garin tare da taimakon wasu kabilar Noye. Sun kuma amince da tsarin inda aka ware wani kogon dutse aka gina babban gida domin zaman lafiya hadin kan kabilu biyu. Wani abun da mutane basu gane ba akan Yauta shi lallai ala tilas so yake ya mulki al'ummar shi domin yayi bincike an tabbatar mishi za ayi dogon karni ana mulki a nahiyar. Wannan yasa kafin kace me yabi wasu daga cikin manyan gidajen kabilar Noye ya kwadaita musu wannan al'amarin da alkawarin idan mulkin ya tabbata toh su zasu ji dadi da sauran su. Sai da ya dauki tsawon shekaru goma yana lalab'a mutane kafin wasu daga cikin kabilar Noye suka fara bori a fara mulki da sauran su. Boka Rana yaso ya nuna musu illar haka domin yasha bincike ya samu kabilar Noye zata iya shudewa a cikin al'amarin mulki za a iya mantawa da ita har duniya ta tashi. Ya gaya musu suka ki. Yauta ya kasance me aiki da rauhanan Aljanu ya samu wani irin sirri na musamman dan haka ya samu kabilar Hausa suka bashi hadin kai. A cikin shakara na goma sha daya aka fara gina wata gagarumar Fada wacce ake gini babu dare babu rana. Sai da aka share shekaru goma sannan aka bude babbar Fadar da aka saka mata masarautar Deehar. Ana bude masarautar Deehar wasu daya daga cikin kabilar Noye suka ce Basu san da zancen ba, kafin kace me sai ga jinin al'umma yana ambaliya a cikin garin Deehar da kewayar shi, an kashe manyan mutane da dattawan da suka bijire. Daga cikin su har da boka Rana aka kashe shi, amma kafin a kashe shi sai da ya haɗa manyan mutanen da suka yi imani da tsofaffi da yara da mata suka kwana uku ana bunka tsafi me mugun hatsari kafin aka kashe shi basu gama aikin ba, sai dai sun tsinewa masarautar da jinin kabilar Noye ya zuba, kafin sati biyu an shiga gina gaggaruman ganuwa da ta kewaye garin baki daya, gari me albarka ta zama magunar ruwa, zalunci da mugunta, ta shige zukatan jama'a. Sai da aka shafe shekaru ashirin da biyar ana gine ganuwar da mata da matasa, waɗanda suka kasance Kabilar Noye. Bayan shekaru talatin da kafa mulkin kama karya da zalinci, aka wayi gari masarautar ta kuma fadawa wata irin sirrintacciyar al'amari da har yau aka gaza fahimtar me ya faru a cikin Masarautan Deehar. Wannan shine takaitaccen tarihin kafuwar Deehar. ★★ *A Karni na sha tara bayan zuwan Shehu Usmanu danfodiyo* A hankali ya kalli amintacce bawan shi ya kura mishi Idanu, kafin yayi kasa da idanun shi ya ce mishi. "Kowa ya rena mai labari, in ka ga mai gudu shi ne." A hankali ya furta haka. Tsugunawa bawan yayi kafin ya ce. "Tabbas rayuwar tana dabaibaye cikin makauniyar makoma." "Ba zan maka tilas ba Musa, sai dai don mugun nufi ka ‘dinkin lifidi ne, dama ce ka taya ni aikin da ban karasa ba. Idan har rana ta fad'i ta yamma toh kayi yadda ya dace, idan kuma rana ta fito ba tare da wata ta fad'i ba, ka nisanta tazarar sama da kowacce tazarar ba zaka dawo ka same ni ba, amma tabbas sakon ya iso gare ni, dan haka kayi nisan kiwo." "An gama mai Martaba, Gaskiya ta fi dokin ‘karfe ‘karfi. idan da rabo in sha Allah tarihi zata maimaita kanta alkawarin Allah gaskiya ne, mun yi imani da Allah kuma haka duk wanda yayi imani da shi, Allah ya baka lafiya da nisan kwana sarki me duniya, me tausayin talakawan shi." A wannan daren me cike da sanyin damina, Allah yayiwa Sarki Hayatudeen rasuwa bayan dawo daga rangadi na tsawon kwanaki dari da biyar (105) wato wata uku da wani abu. Kafin kace kwabo labari rasuwar Mai Martaba sarki Hayatudeen Abdullahi Noye ya rasu. Shine Sarkin da ya kwashe shekaru saba'in da takwas yana mulki, ba a tab'a samun basaraken da ya kai wannan shekarun yana mulki ba,.domin yana da shekaru cas'in da tara ya rasu. .... Kafin wani abu labarin rasuwar Sarki Hayatudeen Abdullahi Noye ya rasu, adalin sarki da ya haramta zalintar kabilar Noye, domin a tarihi shine ɗan ƙabilar noye da yayi nasarar mulki ba tare da an zubar da jinin kowa ba,.yayi mulki ba tare da zalinci ba. Talakawa da attajirai na Deehar sun yi mutuwar adalin sarki, kafatan alummar Masarautar Noye sun yi kuka tare da fatan Allah ya basu adalin sarki irin shi. A cikin Masarautan Deehar akwai tsohuwar bishiyar da ta kai kimanin shekaru dari biyar a masarautar domin koda aka gine masarautar ba a tab'ata ba, da aka zo za ayi sallah jana'izar shi sai da aka ga abin tashin hankali domin bishiyar ce take kuka da kururuwa. A tarihin rayuwar Sarki Hayatudeen Abdullahi Noye yana yawan zuwa wurin Bishiyar shan iska ana yawan ganin shi da yamma yana zama shan iska har da hira, a shekaru ashirin hawan shi mulkin ta fara zuwa tare da kafa rumfar shi. Daga baya sai aga idan yazo an kawo mishi kayan abinci da kayan lambu. A hankali aka kewaye bishiyar tare da mata dashe dashe wanda yaja ake tsammanin Sarkin Hayatudeen Abdullahi Noye yana da kyakyawar alaka da mutanen boyen da suke wurin. Haka aka yi ta jifar shi tare da miyagun asirai, amma bai same shi ba. Har zuwa rasuwar shi a daren jiya wanda aka samu wasu suna zargin kamar kashe shi aka yi ba mutuwa yayi ba. Bayan anyi jana'izar shi aka kamo cikin gidan, sai dai kash duk cikin yaran sarki Hayatudeen Abdullahi Noye babu d'a namiji me lafiya da za a kira shi lafiyayyen. Daga makafi sai guragu da kurame, wannan itace tsinuwar da suke fama da ita tun farkon kafa masarautar Deehar. Sai dai wani abu daya da ya hana su cewa kome, musamman Waziri da galadima da Garkuwa, alkali, Tafida, sarkin Malamai, shiru suka yi suna sauraron bayanin da Sarkin gida yake tare da mikawa Maga takarda wata farar fatan barewa. *Bayan gaisuwa da ban gajiyar dawowa daga rangadi. Ajiyar da ka bari yayi yad'o da ya banya idan har sako ya iso akan lokaci toh ina jiran sakon ka* Kallon juna suka yi kafin wasu daga cikinsu ran su yayi mugun b'aci, "Sakon daga wani masarautar aka turo? Sannan ina Ya Musa yake? Domin kuwa shi daya ya san kome" inji galadima da yake muzurai. "An nime shi tun jiya ba a gan shi ba." Shiru fadar yayi kafin suka mike suna faɗin. "Sakon yana isar da cewa Hayatudeen ya ajiye wata mace da alamu har ciki ya shiga cikin alakar su! Wacce masarautan ya isa kafin dawowarsa?" Shiru suka yi aka rasa wanda zai iya tuna masarautar da ya tsaya kafin ya iso Deehar. "Indai haka ne toh tabbas babu abinda za a iya yi domin za a tsumayi nan da shekara daya a ga me aka samu. Idan mace ce shi kenan idan na miji ne sai ayi nazarin yadda za a rene shi a cikin masarautar." Alkali ya faɗa. Wannan hukumcin kamar hukuncin kisa wasu suka ji shi, domin Gara hukuncin kisa sau dubu da akan a jira matar da Sarki Hayatudeen ya ajiye dan haka wasu suka sha alwashin matukar suna numfashi babu wanda ya isa ya shigo musu da batun wani abin da sarki ya haifa. Bayan an watse a fadar aka shiga cikin gidan tare da shaidawa Fulani Babba, itace uwar gidan Sarki Hayatudeen, da Magajiya, itace matar Sarki Hayatudeen ta biyu. Sai Kilishi itace matar Sarki Hayatudeen ta uku, sai Fulani karama itace Amaryan sarki Hayatudeen ta hudu, Akwai kwarkwarah da ya ajiye uku, Kwarkwarah Lanta, sai kwarkwarah Saro, sai kwarkwarah Zinaru. Fulani Babba tana da yara biyar uku mata biyu maza, akwai Yusif, akwai Ado ana kiran shi me Kano, sai Bara'atu itace babba tana aure a masarautar Borno, sai Ummu Kulsum, tana aure a nan Deehar, sai Jamilah tana aure a masarautar kano. Sai dakin Magajiya baki daya yaranta maza ne mace daya ce a cikin maza uku mace daya, akwai shamsudeen, akwai alkasim, akwai Muktari. Dakin Fulani Babba yaran ta maza Yusuf makaho ne, sai Ado kurma ne baya ji kamar yadda Yusif baya gani. Sai Magajiya Shamsudeen a nakashe yake baki daya baya dama a kwance yake. Alkasim kuwa bebe ne Baya iya magana. Muntari kuwa toh baki dayan shi dolo ne baya gane kome. Sai yarta mace Sailuba tana auren wani attajiri a cikin Deehar. Dakin kilishi baki daya mata ne, bata da matsala domin an aurar da matan, Balarabiya, sai Ikilima, sai Shatu. A dakin Fulani karama ne ba a magana domin baki daya yaranta biyar din nan kamar Magajiya take duk a na kashe suke, akwai Usman suna kiran shi Shehu, sai Kabiru, sai Ibrahim wanda ake kiran shi me rumfar bayi. Haka kwarkwaran sa su kuma Allah bai basu haihuwa ba, sai dai ana kazamin kishi a cikin gidan sarkin Hayatudeen domin kowacce mace gani take kamar ita Sarki yafi so.... ....... *NAHMIFAK* _Collections_ ```Ina mata iyayen giji! NAHMIFAK collections tana muku albishir tare da tallata muku hajarta! Kayan mu sun kunshi Atamfa yar gaske! Laces Ubansu zuwan Lagos! Turaren zamani na wuta kana da Humra tare da Lafayyar yar Sudan, ba nan NAHMIFAK collections ya tsaya ba akwai Materials da kayan Gyara Aure na mata. Muna Garin Gombe za a iya tuntubar Number tarho din mu ta nan 08090744767 sai kun zo muna da sauki da rahusa! Kasuwa akai miki dole! Da abani labari Gara na bada``` Taku har kullum #Mai_Dambu. #Fri/November!/2022 https://chat.whatsapp.com/IaMvkv2GUO688AtLknlFqa *......DASHEN ALLAH 🌳* EXQUISITE WRITERS FORUM Mai_Dambu... BABI NA BIYU (2) *Shashin Fulani Babba.* Shashi ne me zaman kan shi wanda ya haɗa bayi maza da mata kusan guda sittin da bakwai saboda yawan hidimar Yaran ta maza biyu Yusif da Ado. Duk inda Galadima Sule ya wuce zubewa ake a gaban shi sabida kwasar gaisuwa, har ya isa babban shashin Fulani Babba. Can yayi ta keta manyan zaurirruka har uku, sannan ya isa babbar zauren ta da aka zuba manyan tumtum tare da jera su akan kyakyawar darduman, ya cire takalmin shi sannan ya shiga cikin zauren, ya hango. "Assalamu alaikum!" Yayi sallama cikin dattijiyar muryan shi. "Waalaakumun Salam, Abin mamaki batan kare da tsire tauraro me wutsiya sanin ka bala'i. Ganin ka masifa yau meke tafe da kai bayan ana can ana zaman makokin mai martaba?" Kasake yayi kafin yayi kwafa ya ce. " Hmm kowa yaki tsotsan yatsu bai ji zak'in miya bane waye ya gaya maka ganina yana da nasaba da iftila'i, ai gani na a gare ku shine mafi girma da alkhairi " "Anya masu iya magana sunce a rashin kira karen bebe ya b'ata," fitowar Jakadiya ta zube a gaban shi tana faɗin. "Tuba nake Galadima, Inda kaji mutum yana tsoron dare an daure shi ya gudu ne, Uwar ɗakina tana marabtar ka" Jinjina kai yayi sannan ya shiga cikin dakin tana kishingid'e kamar ba mutuwa aka mata ba, kanta sunkuye cikin tsananin isa da izza. Zubewa yayi duk da kasancewar shi Wanta babban Yayan su, amma yana bata wata irin girma me ɗauke da ban mamaki. "Ina mika sakon ta'aziyata" sai lokacin ta d'ago kai ta dube shi na wasu yan dakikai, kafin ta sunkuyar da kanta kasa tana wasa da zaren yadin jikin ta na awalayo , murmusa mishi tayi sannan ta ce mishi. "Domin rana daya ba a kin guziri ina jin ka" gyara zama yayi sannan ya kalli bakin kofar da jakadiya take tsaye. Itama kallon Jakadiyar tayi, dukar da kai tayi sannan ta fita daga dakin cikin girmamawa. "Ko kin san makomar faffutukar da muke ina zata tsaya?" Ya fadi yana kasa da muryan shi. Hura iskar bakin ta tayi wannan ta ce mishi. "Duk saurin unguwar zoma ta jira a Haihu ko!" Gyara zama yayi sannan ya kasa da murya ya ce mata. "Bafa yadda kike tsammanin bane! Domin ranar tsafi bunsuru ke kud'i." Kallon tambaya ta mishi. "Wato Sarki Hayatudeen Abdullahi Noye ya samu wata sad'aka a tafiyar shi wanda ake hasashen tana dauke da cikin shi" firgit tayi ta kura mishi Idanu. Idan bai yi karya ba, wallahi kwalla ya gani cikin idanun kanwar shi. "Me haka yake nufi? Shirun ki sarewa ce a gare ni" Hawaye ne suka zuba daga idanun ta, sannan ta lumshe idanun ta, mikewa yayi ya fita. Domin tunda tayi shiru nan ba zata kuma magana ba, Hakazalika ba zata ce mishi cikan ka ba, Fulani Babba mace ce, da ba a sanin gaskiyar gaban ta, shi yasa ba kowa take hulɗar arziki da shi ba. Haka ta cigaba da zama babu wanda zai ce ga abin da yake damunta. *Shashin Magajiya.* Ita din Y'ace ga Wazirin Deehar, kuma mafi soyuwa ga Wazirin Deehar, kallon ta yayi cikin nutsuwa ya ce mata. "Hayatudeen ya gaya miki garin da ya tsaya bayan fitar shi rangadi?" D'ago kai tayi cikin ya tsina fuska ta ce mishi. "Bai gaya min ba, domin ai ba a dakina ya sauka ba, a wurin Kilishi yq sauka." "Lallai anyi sake Dan zaki ya girma domin kuwa ya ajiye sad'aka da har ake hasashen tana dauke da cikin shi. Dayawan sarakunan masarautar Deehar ba samamun Deehar bane haka zalika ba haifafun masarautar bane da girman su suke zuwa masarautar" Kallon ina ruwa na tayi mishi sannan ta cigaba da sha'anin gabanta, ta ce mishi. "Kasan bani da matsala da mulki domin ko na shiga maganar ba zai min dadi ba, ina fama da Shamsudeen da Muntari da bana son rigima ko na hana ba zai tab'a bawa Yarana daman mulki ba, tunda dai ba samun haka xan yi ba meye nawa da tashin hankali? Ana takai wake ta kaya" Daga haka ta ja bakin ta tayi shiru, da ya auna maganar ta, sai ya fahimci ta fishi gaskiya dan haka ya mata sallama. *Shashin Kilishi* Kawunta shine Malamai ya shigo har cikin gidan, ya mata nasiha sannan ya tambaye ta ko ta san wani gari ya tsaya rangadin shi na ƙarshe? Shiru tayi sannan ta dubi Yaranta mata kanana, kafin ta ce mishi. "Ban sani ba, amma anan ya sauka bayan ya dawo daga rangadin." Kura mata idanu yayi kafin ya ce mata. "Nahira nasan halin ki, ba zaki fada bane kawai amma kin san inda Mai Martaba ya tsaya rangadin shi na ƙarshe " "Wallahi ban sani ba Kawu" ta fada tana kallon kasa. Karkabe hannun shi yayi sannan ya fita tunda bata sani ba, babu amfanin dolanta mata, a bangaren Fulani Karama ita bata samu me tuhumar ta ba, domin kuwa ita din Bafulatana ce daga Masarautar Moddibo Adama wato yola. Haka akayi ta binciken bayi da kunyangi da suka raka Sarki Hayatudeen Abdullahi Noye rangadi amma ba a samu wanda zai ce ga inda suka tafi ba. Shima wannan ba karamin tashin hankali bane, gashi Ya Musa an nime shi sama da kasa ba a gan shi ba. Ranar da ya cika kwana uku, aka samu wata baiwa da aka yi tafiyar da ita. Sai dai wani abin almara, koda ta zo babban zauren gidan ana sauraren ta, sai ta kasa magana, haka buga mata tsawa ta zabura tana zare idanu. Tana buɗe baki zata yi magana baki daya muryan ta, ya dishe. Tayi tayi ta fadi inda suka tsaya kafin sarki Hayatudeen Abdullahi Noye ya sallame su ta kasa fada. "A zane ta, sai a korata karya take" Dayawan manyan Fadar basu yarda karya take ba, masu idanu a duhu sun fahimci inda matsalar take ba zata tab'a fada ba, domin akwai mutanen boye masu bawa Sarki Hayatudeen Abdullahi Noye kariya musamman abin da ya shafe shi. Haka tana ji tana gani aka zane ta, sannan aka fitar da ita. Fitar da wani kundi aka yi Sarkin Gida ya mikawa magatakarda ya fara karantawa. _"Ina farin cikin rubuta yar karamar labarina domin isa inda nake bukata! A raina da zuciya ta. Naji ina son nayi rangadi a cikin duniyar nan domin shan iska! Duk da akwai ciwo da kuma zafin da nake ji a tsawon shekarun saba'in da takwas da nayi ina mulki. Sai dai na kasa fahimtar A ina matsalar nakasar da Ahalin sarauta suke samu? Nayi bincike ga aljanu da mutane sai dai al'amarin da daure kai! Amma na kuma fita ko zan samu maganin ciwon Ahalin Noye da suke rab'e a cikin Masarautan Deehar _ Daga nan ya kuma buɗe shafi da aka yi rubutu da tawada a kai sannan ya cigaba da cewa. _Tabbas a iya shekarun da suka rage min zan yi kokarin kawo karshen rikicin da yaki ci yaƙi cinyewa na matsalar nakasar Ahalin masarautar Deehar. Sai dai bani da tabbacin hakan me yiwuwa ce domin na fahimci akwai musababbin da mafarin haka! Zan yi kokarin ganin nayi koyi ga Magabata na! Ko Allah zai saka a samu wanda zai hana haka? Sai dai nasan baki daya zuri'a ta, nakasassu ne! Da wannan nake muku fatan Alkhairi _ *HAYATUDEEN ABDULLAH NOYE* Kallon juna suka yi ba tare da sunce kala ba, domin ya tabbata dai ya boye wata kusurwa. Haka Alkali yayi gyaran murya sannan ya ce musu. "Marigayi Hayatudeen yayi tafiya ga manyan masarautun ƙasar Hausa, dan haka zamu fara bincike ta can za a tura jakadun mu, ko ina idan yaso idan aka samu ya ajiye sad'aka a tawo da ita domin ta haifi abin da take dauke da shi, domin samun damar yin adalci ga kowa dan haka babu rabon da za ayi dole sai an samu inda ya ajiye sad'akar shi sai a san abin yi" "Allah ya hutacce da mutane wahala." Haka aka wakilta amintattun dakarun Masarautar aka raba su tare da tabbatar da an basu nan da kwanaki arba'in su kawo duk matar da aka tabbatar da ita din sad'akar sarki ce. Abin da ya dagula musu lissafi ba kome bane sai b'atar dabbon da Ya Musa yayi domin dai babu shi babu labarin shi. Dan haka A kowanne bangaren kokari suke ace an samu nasarar samun matar sai dai abin mamaki tsawon kwanakin da suka dauka da yawon da suke na bin masarautun yankin baki daya babu labarin haka. Sannan an yi matukar bincike masu bin bokaye da yan bori suna yi, masu bin kome ana yi amma babu labarin kaf hankalin su ya tashi. ★ A gaban wani kasungurmin boka suke zaune wanda ya raba kasa da sama yana zaune akan iska ya kyalkyale da dariya sannan ya ce musu. "Ku gama wahalar ku, tabbas haka zai faru kuma ma nace ya samu, sai dai zamu yi kokarin tura wakilan mu a duk inda suke su kawar mana da su, amma kusani mulkin nan da kome zai iya zama a hannun ku. Amma bai zama dole ku samu yadda kuke so ba. Ba mamaki hakkin jinin shi ya saka ya bibiye bakar inuwa, wacce zata haifar da masifa da bala'i, idan kuka yi imani da haka zaku cika dukkan muradin shi zai iya zama kariya a gare ku" "Ya shugaban mu, mu masu biyayya ne ga duk abin da ka saka mu akai koda kuwa haka zai kai ga bada rayuwar mu ne, so muke Deehar ta zama gaggarabadau ga tsararrakinta, tafi kowacce masarautar mulki yadda za aji shakkar tunkarar mu." "Anyi muku lamani" ★ Yau kwanaki hamsin da rasuwar Sarki Hayatudeen Abdullahi Noye, a hankali mahaya dawakan suka isa cikin masarautar, suka shiga cikin sassarfa sannan suka nufi bargan dawakai suka ajiye dawakan. Suka nufi kofar fada. Suna shiga suka zube tare da kwasar gaisuwa. Kallon Juna suka yi sannan suka ce. "A bisa binciken da aka tura mu, toh zamu iya cewa Alhamdulillahi sannan gefe guda wasu Wuraren babu nasara, sai a wani ƙaramin gari ne da muke tsaya kafin mu isa masarautan kwantagora. Mun samu labarin Marigayi Sarki Hayatudeen ya tsaya a garin inda ya sayi wata baiwa suka wuce. Sannan muka shiga ga masarautar kwantagora inda muka samu wannan baiwa me suna Deli. Sai dai mun so dawowa da ita amma Sarkin kwantagora ya hana mu dawowa da ita inda ya ce mana. Ba zai bada ita ba, domin sai ta haihu ko kuma a turo wasu manyan da zasu tafi da ita gudun kar a halaka da abin ita da cikin ta" Shiru fadar ya dauka wato duk yadda aka so hana dauko wannan al'amarin sai da aka samu waɗanda suka binciko ta. Dayawan ransu yayi mugun B'aci dan haka suka boye domin kar su fitar ya zama matsala... *NAHMIFAK* _Collections_ ```Ina mata iyayen giji! NAHMIFAK collections tana muku albishir tare da tallata muku hajarta! Kayan mu sun kunshi Atamfa yar gaske! Laces Ubansu zuwan Lagos! Turaren zamani na wuta kana da Humra tare da Lafayyar yar Sudan, ba nan NAHMIFAK collections ya tsaya ba akwai Materials da kayan Gyara Aure na mata. Muna Garin Gombe za a iya tuntubar Number tarho din mu ta nan 08090744767 sai kun zo muna da sauki da rahusa! Kasuwa akai miki dole! Da abani labari Gara na bada``` *Ba a san maci tuwo ba sai miya ya kare* Taku har kullum #Mai_Dambu Saturday/November/2023 *Hausa Historical Ancient* *......DASHEN ALLAH 🌳* EXQUISITE WRITERS FORUM ```Ina mata iyayen giji! NAHMIFAK collections tana muku albishir tare da tallata muku hajarta! Kayan mu sun kunshi Atamfa yar gaske! Laces Ubansu zuwan Lagos! Turaren zamani na wuta kana da Humra tare da Lafayyar yar Sudan, ba nan NAHMIFAK collections ya tsaya ba akwai Materials da kayan Gyara Aure na mata. Muna Garin Gombe za a iya tuntubar Number tarho din mu ta nan 08090744767 sai kun zo muna da sauki da rahusa! Kasuwa akai miki dole! Da abani labari Gara na bada``` Mai_Dambu... BABI NA UKU (3) Ransu ya yi matukar b'aci amma sanin a kwai zagon kasa yasa baki daya babu wanda ya ce kala, sannan a ka shirya manyan dattawan Fadan Galadima da wasu mayaka kimanin dari biyu, suka nufi masarautar Kwantagora. Da yawan waɗanda suka nufi can kwantagora wasu zuciyar su biyu, domin sun tafi ne domin wata manufa nasu na kan su. Tafiya ce ta kwanaki da ba zasu wuce arba'in ba, ya kai su masarautar kwantagora. Cikin girmamawa a ka mashi jakadar Deehar kafin Mai Martaba ya musu iso akan bukatar su. Sun yi farin cikin jin haka. Sai da suka kwashe kwanaki kamar uku sannan a ka basu Zulai itace sad'akar sarki Hayatudeen. Suka nufi Deehar da ita. Lokacin da suka isa dare yayi dan haka suka yada zango a cikin harabar filin da yake cikin Masarautar tare da bai wa Zulai kariya na musamman. Cikin tsakiyar dare me ɗauke da al'amarin ban mamaki, wasu irin surutai marasa tushe da kan gado suka shiga tashi. Sosai aka fara samun iska me tafe da guguwa wanda sun san cewa aika ce daga wasun su, kuma duk wannan abin ana yin shi ne domin kar cikin Zulai ya kai labari, don haka aka shiga aiko da miyagun jifa. Irin wannan yana faruwa amma ba kasafai ba, sai idan an kusan Haihuwar Ɗa namiji a cikin masarautar don haka Galadima da Wanbai suka yi tsaye tare da kare Zulai wasu dakarun suna masu mamaye ilahirin masaukinta. Artabu ake har gari ya waye, sai da alfijir ya keto sannan waɗannan ababe suka sarara bayan sun fasa wata ƙara me ƙarfin gaske. Sannan suka tafi, ita kan Zulai tsoro yasa ta takurewa wuri guda. Har gari ya waye, sannan suka mata magana ta fito fuskar ta a kumbure domin bata rintsa idanunta ba daren jiya ba. Jagora suka mata har zuwa cikin fadar masarautar, aka gabatar da ita. "Ku kaita shashin gabar, a bata duk wani abin da take bukata" inji Waziri yana kallon ta. Kafin ya mai da hankalin shi kan sauran mutanen Fadar ya ce. "A saka idanu a kanta ita da abin cikin, domin bai zama dole su tsalleke yanayin gidan nan ba." Shigowar Sarkin gida da wasu abubuwan ya zube su a gaban jama'a, "Sarkin gida lafiya?" "Wannan sakon ya iske shi a turakar Marigayi Mai Martaba." Daukar takardan saman ya yi, ya mik'awa Maga takarda. Buɗe takardan ya yi cikin kulawa yaga tambarin masarautar Rano. Cike da mamaki yake kallon mutanen fadar, kenan mai Martaba kafin ya rasu yasan da za a nemi wannan sakon. _ASSALAMUN ALAIKUM_ *BAYAN DUBUN GAISUWA DA BAN GAJIYAR RANGADIN DA KAYI, ALHAMDULLAHI AJIYAR KA TAYI YAD'O DA YABAN YA ALLAH YASA KA ISO LAFIYA* SAKO DAGA SARKIN RANO Ajiyar zuciya kowa ya sauke suna kara jin wani irin tsana akan Marigayi Sarki Hayatudeen Abdullahi Noye. "Ai sai a tafi Ranon ko a taho da ita, domin bata cikakken tsaro." Inji Chiroma. Kura musu idanun sarkin yaki ya yi, sannan ya ce musu. "Wannan matar itace Ya Musa yake tare da ita. Domin kuwa idan ba ita ba, toh akwai wani abu a ƙasa. Don haka ayi kokarin ganin a kawo ta, har da Ya Musan domin akwai wani abu." A hankali Zuciyoyin wasu ya kasu gida-gida domin kuwa basu zaci haka ba, dan haka aka shirya dakarun na musamman karkashin jagorancin Wazirin Deehar da Shamaki, suka nufi masarautan Rano. ** Tafiya kwanaki goma ya isar da su Rano, tare da samun tarb'a na musamman. Bayan sun huta, Waziri ya shigo da zancen rasuwar Mai Martaba sarki Hayatudeen Abdullahi Noye. Tabbas Sarki Abbas ya girgiza domin abokin shi ne tun Yarinta, dan haka ya yi kasa da kai sannan ya ce. "A kwai Yarinyar da ya gani anan tun zuwan shi kafin ya wuce rangadi, sunanta Kubra, Mahaifinta bayi ne da Sarkin Borno ya bamu su, lokacin auren mata ta Hadizah. Sune suka haifi Kubra suka mata takwara da mata ta. Yar ya gani ya amsa a matsayin sad'akar shi. Kuma ya yi wannan rangadin da ita." Jinjina kai Waziri ya yi sannan ya sauke ajiyar zuciya. Ya labarta mishi abin da yake faruwa. Shiru Sarki Abbas na Rano ya yi sannan ya ce. "Ya turo Ya Musa ko?" "Eh Ya Musa yana tare da su, sai dai nayi alƙawarin kare rayuwar ta da abin cikin " Jikin Waziri ne ya yi sanyi ya kalle Sarki Abbas. "Idan alkawari ne nayi maka rantsuwa da Allah zan bada rayuwata domin kare uwar da ɗan!" Sanin girman rantsuwa da Allah tare da girman Waziri ya mike tare da mishi iso cikin gidan, domin shi daya ya samu ganin Mai Martaba sarkin Rano. Shima din saboda a kwai kyakyawar alaka ce me karfi a tare da su. Lokacin da suka isa cikin gidan, ya saka a ka kira Fulani Hadizah, tana zuwa ta samu wuri ta zauna, sannan ta miks gaisuwa ga Wazirin Deehar. Kafin ya tattara nutsuwar ta ga Mijinta. Sai da ya yi shiru kafin ya ce mata. "Takwaran ki ce za a mai da ita Deehar" dake kirjinta tayi tana girgiza kai ta ce musu. "Deehar?" "Kwarai da gaske!" "Kubra tai kankanta da masarautar Deehar." Ta fada hawaye na zuba mata. Shi kan shi Sarki Abbas wallahi jikin shi ya mutu balle ita. "Kuyi hakuri, In sha Allah babu abin da zai faru da ita sai alkhairi" Zuwa yanzu waziri ya tsorata shi ma da son daukar Kubra. "Ba mu san me a ran ka ba, sannan ba zamu hanaka daukar ta ba. Sai dai a nimo Ya Musa." Haka kuwa aka tura Jakadiya, kiran shi. Yana shigowa ya zube akan gwiwar shi ya gaishe da Wazirin Deehar . "Ka kyauta ko! Ashe da wannan yanayin ka zab'i shiru ka sulale ka tafi, me yasa baka gaya min ba?" Waziri yake tuhumar Ya Musa. Idanun Ya Musa na zubda hawaye ya ce. "Ka gafarce ni, amma Amana daya ce ita ya bani akan Kwarkwarah Kubra. Taya zan rushe amanar da ya bani?" Ya fada yana share kwalla. Jikin waziri ya kara sanyi. Maganganun Magajiya ya dawo kan shi, ya kurawa Ya Musa idanu sannan ya ce mishi. "Amana daya ce! Kuma ya baka nima kuma na kara baka, sai dai dole a kaita su ganta sauran kuma ka yarda da Allah ka yarda da ni ba zan zalince ka ba. Itama kuma ba zan zalince ba" domin ya fahimci matukar ya saka zalamar son mulki jikokin shi ba zasu yi ba, Hakazalika idan ya juya ya ce sai yaga bayan abin da a haifa sai dai ya rasa ran shi. "Mai Martaba sarki Abbas, ina niman Alfarman saka baki su dawo Deehar babu abin da zai faru sai ikon Allah" Sun tsayar da maganar tafiya washi gari. Don haka Ya Musa ya musu iso har cikin gidan wurin iyayen Kubra, tabbas yaga mace inda ake kira mace dole Sarki Hayatudeen ya rud'e, duk da lullube take da babban mayafi, bai hana shi hango tsagwaran kyau da Allah ya zuba mata. Ya gaya musu rasuwar Mai Martaba sarki Hayatudeen, a firgice ta zuba mishi ido kafin ta sunkuyar da kai tana me fashewa da kuka, tabbas tayi rashi ita aka yiwa mutuwa, kuka take sosai me shiga jiki, shi kansa sai da ya fahimci irin kaunar da take yiwa Sarki Hayatudeen, ai dole taso shi kuma dole ta yi kukan mutuwar shi domin yasan kan mace, ya kuma san yadda zai bi da mace kome kankantarta ta fada kaunar shi mara iyaka. Haka ta kwana tana kuka, har kunya iyayen ta suke ji domin basu tab'a ganin haka daga gare ta ba, tana da kunya sosai domin ko cikin jikinta bata so su sani ba, sai dai rashin lafiya da walwla yasa dole suka d'ago ta, tare da kiran unguwar zoman masarautar ta duba ta. Washi gari Suka dauki hanyar Deehar, haka ba karamin al'amari ba ne a gare su, sannan an bata bayi goma mata masu kula da ita. Har suka isa masarautan, wanda suka mishi shigar almuru. Tun kafin su isa wurin Bishiyar kukan da Sarki Hayatudeen yake zama aka aji an fara bushe bushe da algaita da k'ak'aki, haka ya tabbatar da ilahirin masarautan sun fahimci wadancan mutanen boyen sun yi na'am da macen da aka kawo kenan. Dan haka suka wuce cikin Masarautan Deehar, babu b'ata lokaci aka nufi shashin Magajiya da ita, domin wannan tafiyar Waziri ce. Da kan shi ya mika ta da Yar shi. "Ga Kubra nan, nasan yadda zuciyar ki bata da tsatsa zaki kula da ita" wani kallo ta mishi sannan ta ce mishi. "Wallahi ba zan rike matar da Hayatudeen ya rab'e ta ba, domin kuwa ba zan iya cigaba da kallon idanun ta a matsayin matar da mijina ya kwanta da ita ba." "Ni..." "Baba ka tafi da ita kawai" haka ya fito da ita jikin shi a mace, ya nufi wurin Kilishi, wacce sai yanzu aka fahimci tana dauke da karamin ciki bayan rasuwar Sarki Hayatudeen. "Waziri ka tafi min da ita ba zan amshe ta ba, domin kuwa rab'ar mijina tayi, sannan abin da take dauke da shi, shi nima nake dauke da shi." Jinjina kai ya yi, sannan ya fice wurin Fulani Karama ya shiga da sama. "Kamar Muryar Waziri yaushe ka dawo daga Rano?" Wani matashin saurayi makaho ya tambaye shi yana rike da sandar shi. "Na ji kamshin Ya Musa" "Yarima Usmanu gani nan." Ya nufe shi yana kukan farin ciki. Juyawa yayi sannan ya ce mishi. "Ku uku ne?" Domin Allah ya mishi baiwar fahimtar mutane a wuri musamman suka haura biyu zuwa uku.... *NAHMIFAK* _Collections_ *Hausa Historical Ancient* #Mai_Dambu #wed/Nov/2022 *......DASHEN ALLAH 🌳* Mai_Dambu... *NAHMIFAK* _Collections_ ```Ina mata iyayen giji! NAHMIFAK collections tana muku albishir tare da tallata muku hajarta! Kayan mu sun kunshi Atamfa yar gaske! Laces Ubansu zuwan Lagos! Turaren zamani na wuta kana da Humra tare da Lafayyar yar Sudan, ba nan NAHMIFAK collections ya tsaya ba akwai Materials da kayan Gyara Aure na mata. Muna Garin Gombe za a iya tuntubar Number tarho din mu ta nan 08090744767 sai kun zo muna da sauki da rahusa! Kasuwa akai miki dole! Da abani labari Gara na bada``` BABI NA HUƊU (4) "Tabbas haka ne, mu uku ne tare da Sad'akar Mai Martaba " Waziri ya fadi haka, Shiru yayi yana kallon can gefe guda, sannan ya ce musu. "Me yasa kuka dawo da ita? Me yasa baku bar shi a can ya rayu lafiya lafiya ba? Kun manta inda muke ne? Bai zama dole ya kai labari ba. Dan haka Ya Musa hakki ne a kan na kare rayuwar shi." Kamar wadda aka watsa musu ruwa, suka yi shiru suna kallon shi. Fitowar Fulani Karama ta kalli Kubra da take tsaye. Sannan ta juya ga Waziri. "Baba Waziri lafiya?" "Ita ce sad'akar Marigayi shi ne nayi tunanin kawo ta kafin a gyara wancan wurin." Sake kallon Kubra tayi, yarinya ce karama ba babba ba, dan haka ta kalli Yarima Shehu. Kamar yasan tana kallon shi ya ce mata. "Ki daina kallona Ammah, ki kalli abin da yake gaban ki." Lumshe idanunta, ta yi sannan ta kwalawa baiwarta kira ta ce mata. "Shiga da ita d'akin da yake gefen turakata." "Toh uwar ɗakina" sannan tayiwa Kubra Jagora har dakin da yake shirye. "Allah ya saka da alkhairi, Kubra da abin cikinta, amana ce a gare mu don Allah." Mikewa tayi tana faɗin. "Abin kasuwa na mai ciniki ne, idan ta iya ta tsira. Idan ta fadi a rasa kowa ya huta." Jinjina kai Waziri ya yi sannan ya ce mata. "Na gode Fulani, fata na gari lamiri." Sannan suka fita, cak ta tsaya a bakin kofar shiga cikin bangaren ta. "Ammah lokaci ne yayi da zaki cika wasu mafarkan, domin masu iya magana sun ce ba ni in ba ka, shi ne tanka." Juyawa tayi ta zuba mishi idanu. "Mafarkina akan ku yake!" Ta fada a fusace. "Bikin Magaji bai hana na Magajiya, wannan fa so min tab'i ne." Ya fada yana me tafiya da sander shi har bangaren shi. Bin shi tayi tana kallon shi, tabbas akwai boyayyen al'amari a cikin kan d'an nata, sai dai kuma al'amarin yana bata tsoro. Ranar da Mai Martaba zai rasu da tafiyar shi da abin da ya faru sai da ya labarta mata. Tare da bata shawaran boye wasu abubuwan a ranta. Har ya kusan fita ya ce mata. "Kin zata haka kawai na ce miki ki amshi kiran da zai zo daga gare su Ammah? A ranar da Abba ya dawo naji ba na jin al'amarin d da yake fita a jikin shi idan ya kusanto ni. " Murmusa mata ya yi, sannan ya juya yana kallon inda take tsaye duk da baya gani kuwa. "Koda aka ce ya rasu naje dakin ni da sauran Yan uwana, amma ban ji haka daga gare su ba. Matar da suka gabatar a fada ban ji tana da nasaba da haka ba, murmusa mata yayi sannan ya ce mata. Mafarin ya iso dole ki tsaya a tsakiyar su, domin iftila'in da yake tafe ya wuce sanin me tunani. Ki taya Abba yaki." Juyawa yayi a hankali yana tafiya, yayin da yake lalube da sandar shi. Ta jima tsaye a wurin kafin ta wuce ta bawa Barirah umarnin ta kai mata abinci, har cikin dakin ta same ta. A takure kanta a sunkuye. "Gashi inji uwar gijiyata." Amsa tayi tana me cewa. "Na gode" sannan ta ajiye abincin tana kallon shi, juyawa Barirah tayi zata fita, Kubra ta ce mata. "Akwai mutanen da nazo da su, ba zan iya cin abincin suna can a waje ba." Shiru Barirah tayi sannan ta fita zuwa wurin Fulani karama ta gaya mata yadda suka yi. Kallon juna suka yi kafin ta ce mata. "Ki musu iso, zuwa dakin." Daga haka ta cigaba da gyara abin da take, abin ya bata mamaki domin dai nan iyakarta ce, kuma taya za ayi ta zo mata har da nuna ga yadda take so. ★‡★ Tsoma isga yayi me ɗauke da gashin saniya, ya watsa a jikin wuta. Kurawa wutar idanu yayi, kamar wadda aka wurgo shi ta shigo dakin. "Samu taya haka zai faru?" Watsa isgar ya yi cikin wuta, sannan ya kuma tsomawa cikin jinin da yake cikin kokon kan mutum ya watsa a wutar. "Kwantar da hankalin ka! Ai inda ba kasa nan ake gardaman kokuwa." Inji Samu, "Amma kasan mun yarda da kai? Kuma a tsawon shekarun nan mun alkawarin ba zaka tab'a barin ya hadu da wata mace." Mutumin ya fada yana kallon bokan, "Ƙaddara da rabo!" Ya furta yana kallon mutumin. "Idan har a kwai su toh babu abin da zamu iya, sai ma mu rasa yadda muke so, dan haka tunda an samu haka zamu yi kokarin da zai saka duniya ta girgiza." Tashi yayi sannan ya ce mishi. "Tabbas ina son mu ji sabon labarin nan da gobe da safe!" "Toh bari mu ga, amma dole sai an d'aga kafa domin ka'idar masarautar ku ce" Samu ya faɗa a hankali yana sauke numfashi. "Kwana uku na bada ayi duk uwar da za ayi, domin rashin mutunci biki ne, kowa ya yi maka ka rama masa." Gyada kai Samu ya yi, sannan ya ce masa. "Hmm rikicin duniya da me rai ake yin shi, don haka kwantar da hankalin ka zamu yi kome a hankali." Fita yayi abin shi, sannan ya bar boka Samu yana aikin tsubacce tsabuccen shi. ★‡★ Tunda suka isa masarautar, Magajiya ta samu labarin ai Waziri ya kai sad'akar Marigayi wurin Fulani karama, ranta ya tab'o. Shigowar Amintacciyar baiwar ta, Zuwaira ta zube a gaban ta, Zuwairah tasan sirrin gulma da munafunci. Gata ba ta cika magana ba, amma ta iya had'a husuma ta koma gefe tana dariya. Duk da Allah ya mata baiwar kyau da sura me kyau amma ya zama a banza, tsabar munafuncin ta. "Uwar dakina a kace min kina kirana." Shiru Magajiya tayi mata, kafin ta ce mata. "Kina da labarin sad'akar Marigayi a wurin Fulani karama ta ke?" Murmusa mata ta yi, sannan ta ce mata. "Hmm! Sandar dukar gurgu, yana kallo ake saro shi. Uwar dakina ai wannan ba sabon labari ne, domin dai Mahaifin ki ya dauki sad'akar Marigayi ya kaiwa wacce munafukar matar." "Tabdijam lallai saniyar da bata da Jela, Allah ke Kore mata kud'a." Magajiya ta fadi haka cikin jin haushi, a ce mahaifinka shi zai zama tsanin ruguza ka. Kamar Zuwairah ta san abin da Magajiya take tunani ta ce mata. "Ai wasu dangin al'ajabi ne, suna tare da kai suna maka yankar baya. Allah na tuba, ai tsuguno bata kare ba, an sai da kare an sayi mage. Yo wannan ai shi ne burmawa kai wuka." Sake cika tam Magajiya tayi tana kallon Zuwairah da take kara mata ingiza me kantu ruwa. Mikewa Magajiya tayi sannan ta sallame Zuwairah. Domin kara mata zafin kai take akan wanda yake cikin shi. Sai kai gwauro take tana kai mari, ta rasa meke mata dadi domin tana hango yadda mahaifin ta, ya ci amanar ta, a kan idanunta ya tafi ya dauko matar da suka haɗa miji da ita, sannan ya dauke ta, ya kai wa matar da suke asalin kishi kamar zata mutu. Domin ko ba a gaya maka ba, lokacin da sarki Hayatudeen Abdullahi Noye yake raye yafi nuna kaunar shi a kan Fulani karama, da Yaran ta. --- Sauran dakunan cikin gidan, sun ji labarin abin da ya faru. Sai abin ya zama kamar da ba'a da isgilanci, yadda aka fara sakewa bayin Magajiya magana marasa dad'i. Wannan ya kara fusata Magajiya, domin wannan ai cin mutuncin ta ne, dan haka ta saka aka kira mahaifin ta, shiru suka yi. "Baba me ka aikata haka? Kasan yadda ake zaman kishi a gidan nan, amma har zaka dauko wata sad'akar Marigayi, ka kaiwa Fulani karama ai sai a watsar da ita idan taso ta rayu ko ya mutu" "Ikon Allah, amma ke na fara kawowa Kubrah kika ce baki bukata ko? Toh ita da ba ni na haife ta baki ga ta amshe ta ba?" Kura mishi ido tayi, kwafa tayi sannan ta mike tana faɗin. "Umma, umma biyu, ta fi umma ɗaya. Kuma ina baka shawarar ka warware batun ajiye ta wurin Fulani karama." Murmusa mata ya yi, sannan ya ce mata. "Yau da gobe kayar Allah, komai gudun mutum ta kamo shi, dan haka babu gudu babu ja da baya a can zata zauna." "Baba har da kai, za a min zagon kasa?" Kwafa tai ta wuce dakin ta, kad'e babban rigar shi yayi ta wuce abin shi duk abin da tayi ita ta sani ba zai fasa kudirin shi ba. -- Kwana biyu a tsakanin, Kubrah ta koma sabon bangaren ta, inda aka zuba mata bayi da kunyangi, bayan waɗanda tazo da su, Ya Musa yana kan ta, ita da abin cikin duk wani abun da ake bukata yana tsaye. Kwanan ta uku da shigowa Masarautar. Da dare, tana barci sai wani irin take, mafarkin ga wasu kuraye sun taso ta, a guje sosai suke bin ta da gudu. Dakyar ta fada wani rami. ramin kuma ruwa ne a cikin shi, tana kokarin fitowa taji kamar an daki cikinta. Zafin dukar ya saka ta bude idanun ta a zahiri. Tana me share zufar da yake karyo mata, a tashi ta yi tana me nufar meke wayin ta, ta kama ruwa sannan ta fito, inuwar mutu ta gani, da sauri ta koma wuce gadon ta, ta kwanta. Dakyar barci ya yi gaba da ita. Cikin barcin ta fara jin ciwon ciki kamar zata mutu. Haka ta yi ta dungure. Har kusan asuba, asuba nayi ta samu barci me dadi ya dauke ta..har ta fara barcin, ta ji kamar tana fitsari a kwance. Dakyar ta mike sai dai ta kasa tafiya, kara ta kwala. ..... Fri/Nov/2022 #Mai_Dambu *A HAUSA HISTORICAL ANCIENT* *......DASHEN ALLAH 🌳* Mai_Dambu... ```NAHMIFAK* _Collections_ '''Ina mata iyayen giji! NAHMIFAK collections tana muku albishir tare da tallata muku hajarta! Kayan mu sun kunshi Atamfa yar gaske! Laces Ubansu zuwan Lagos! Turaren zamani na wuta kana da Humra tare da Lafayyar yar Sudan, ba nan NAHMIFAK collections ya tsaya ba akwai Materials da kayan Gyara Aure na mata. Muna Garin Gombe za a iya tuntubar Number tarho din mu ta nan 08090744767 sai kun zo muna da sauki da rahusa! Kasuwa akai miki dole! Da abani labari Gara na bada``` BABI NA SHIDA (6) Sunkuyar da kai ya yi, wannan wacce irin dama ce haka yarsu ta samu haka? Waye shi da zai ce baya buƙatar haka? Don haka ya yi kasa da kai ya ce musu. "Ai da kai da kaya duk mallakar wuya ce, duk abin da ya dace zaku iya yi wallahi ba ni da haufi" Gyara murya Sarki Hayatudeen ya yi sannan ya ce masa. "Ka nime izinin Yar da Mahaifayar." Yayi maganar da tausassawa. "In sha Allah, babu matsala a wurin mu" sannan ya tashi zai tafi , sarki Abbas ya ce mishi. "Dukiyar ta fa?" "A'a sai na nime izinin kamar yadda kuka ce" ya basu amsa, sannan ta tafi. Suna zaune da Inno, tana dokin kofa Inno tana cikin dakin tana kad'i, domin masakiya ce babba a cikin Masarautan Rano. Dakin ya shiga ya labartawa Inno abin da ya tawo da shi, da kuma dalilin kiran shi. "Malam ni ba alakar ce take ba ni tsoro ba, a'a kawai yadda masarautar Deehar zasu amshi yarinyar ce, duk da kasancewar masarautar Rano bata kai ta girma ba, amma ina jin tsoron kar wani abu ya shafi rayuwarta. Wallahi Allah daya kenan ban so ya kasance sad'akar sarki ba, domin zan so tayi aure ta samu yancin kamar kowacce mace. Amma Allah ya fimu sanin dalilin haka, Ubangiji ya sanya albarka da Alkhairi." Kawai bata da yadda ta iya ne, amma wallahi da ba zata tab'a yarda da irin wannan auren ba kuma shima Malam Audi ya gamsu da yadda ta nuna mishi illar haka. A can kuwa kasa zama Sarki Hayatudeen ya yi, ... "Wai kasan Allah duk abin da zaka yi sai dai kayi, tunda na baro barguna masarautar Deehar, ga wata bargon nasan zata lullube ni, har tsakar kaina domin makarin sanyi ne na hango." Girgiza kai Sarki Abbas na Rano yayi sannan ya ce mishi. "Wallahi ba zaka mai da ni, irin ka ba, kasan a cikin gidan ka akwai jikokin ka sa'aninta?" Komawa yayi ya zauna dabas ya ce mishi. "Na sani amma haka ba yana nufin ba zan mori lokaci na bane, taya ma zan ga abu ya..." Makalewa maganar tayi sakamakon isowar Malam Audi. Ya zauna tare da kallon kasa ya ce musu. "Allah ya baka nasara, mu ba wasu ba ne facce bayi." Sai da yaja iska kafin ya cigaba da cewa. "Kuma mun san kai adalin sarki ne, rayuwarta da makomar ta muke hangowa. Da a ce a matar ka ce da sauki, toh Allah ya zab'a mana abin da yafi Alkhairi " "Sun amince?" Sarki Hayatudeen Abdullahi Noye ya tambaye shi. "I sun amince " "Alhamdulillahi, amma ba zan tirsassa muku ba, idan baku yi na'am da ni ba na gode " kwarjinin da cikar kamala yasa Malam Audi ya amince, a daren aka tara wasu daga cikin mutanen fadar aka bawa Sarki Hayatudeen Abdullahi Noye Kubrah, duk da a kwarkwarah ce, sai dai an biya kudinta, sama da yadda ake biyan na Ya me yancin. Babu kunya ya ce a kawo mishi ita. Zungure shi sarki Abbas yake, ya juya ya kalle shi. Bayan sun tashi ya ce mishi. "Amma dai baka da nauyi sai na jikin ka " "Yo dama waye ya gaya maka ina da nauyin abani bargona, na wuce da ita babu dalilin da zan ga doguwar mace na kyaleta wallahi " "Allah ya shirya rayuwarka " shafa gemun shi ya yi, sannan ya nufi masaukin shi, dan ba zai iya halin Abbas ba. Yana shiga shi da Ya Musa suka tattauna, sannan ya shiga ban daki ya watsa ruwa. Sannan ya fito ya saka kayan shi, kafin ya dawo zauren ya zauna yana hutawa, can dare ta fara rabawa, kafin yaji sawun takun mutane, Fulani Hadiza tana bayan mai Martaba, Jakadiya tana rike da hannun Kubrah da take ta shashekar kuka. Tashi ya yi zaune ya zuba musu idanu. Bayan ya amsa sallamar su, zama tayi can, Fulani Hadiza ta ce Jakadiya. "Wuce da ita can dakin" Sannan ta juyo suka kara gaisawa. "Yarinya ce fa, wancan watan ta cika shekara goma sha uku." "Hmm".ya fada yana komawa kishingid'en shi. Tashi tayi suka fita da jakadiya. "Abokina karka manta dai yarinya ce fa" "Yar tayyi ce" ya fada a gatse, tashi ya yi shima ya bar dakin zauren, can sai ga Ya Musa, yadda ya bar shi haka ya dawo ya same shi. Haka ya ajiye katon tiren da jakadiya ta nashi, sannan ya ajiye ya mishi sai da safe. ---- Ya jima zaune a wurin kafin ya shiga dakin bayan ya kashe mai da yake ci a zauren ya shiga dakin, tuntube yayi da ita, a hankali ya tsaya itama a firgice ta farka, ta mike tana zare idanu. Riko hannunta yayi, zata saka mishi kuka ya janyo ta, jikin shi. "Muje kici wani abu!" "A'a wurin Inno zan koma" Ajiyar zuciya ya sauke sannan ya shiga murza wuyar hannunta, zuwa tafin hannun ta. A hankali ya samu damar janyota sosai jikin shi, har suka karasa saman shimfidar shi, yana shafa bayan ta, da hannu daya. Daya hannun yana murza yatsunta. Ganin yadda tayi lakwas, kamar ya zare mata laka. Yasa shi janye Mayafin ta, ya daurata a saman cinyarsa yana faɗin. "Zan kai ki wurin Inno amma zaki taya ni hira, akwai dodo a dakin nan da kura." Zaro idanu tayi zata mishi kuka, ya kai bakin shi dokin wuyarta, ya sumbace ta. "Kar ki damu ai ke Jaruma ce babu abin da zasu iya min, tunda kina tare da ni " Ya fada yana wasa da gashin kanta, gefe guda yana goga hancin shi a kafad'arta. Bai san dalilin da ya ji haka ba, amma ko Lantana da Zinaru ai sun fita shekaru sune ma kanana a cikin gidan shi, amma baki daya yadda yake jin shi akan ta,.kamar bai tab'a aure ba, dan haka ya kwantar da ita sannan ya cire rigar shi, ya rungume ta. Toh an rigada an gaya mata cewa duk abin da zai mata kar ta hana ko tayi kuka, don haka tayi shiru. Tunda ya kwantar da ita, ya zare yar zanin sakin da yake jikin ta, ya yasar can, sannan ya janye rigar jikin ta sama ya cire mata shi. A hankali ya janyota jikin shi yana shafa bayan ta, hawaye ne ya fara zuba a idanun ta, bata tab'a ganin haka ba, a hudubar da jakadiya ta mata cewa tayi matukar tayi kuka, sai tsawa ya fado akan ta, dan haka tayi shiru tana jin kuka na son zuwa amma tana kokarin hàdiye kukan. A hankali ya haɗa fuskar shi da nata, yana sumbatar ta, har zuwa dokin wuyar ta. Hannun shi ya kai yan kirgan danginta, da suka fara turo kai kamar murfin batta, ya kai bakin shi cikin nutsuwa yana lasar su, kamar wadda bai tab'a mu'amala da wata mace ba. Haka yake lagudar su,.tun daga tushen su har zuwa saman su. Tsotsa yake yana lasar su, bai tsaya a hakan ba, sai da ya saka hannun shi cikin dan kamfen ta, ya raba ta da shi ya cigaba da lashe ta, idan da zaka ga abin da yake sai ka rantse da Allah irin matashi dan shekaru ashirin da hudu ne, gabaki daya ya sussuce ita din kawai yake muradi, sai da ya rage kirshiwan shi, sannan ya gyara mata ƙwanciya, suka da barci. Koda asuba da ya farka wanka yayi itama ya sata a gaba tayi wankar yana gaya mata yadda zata yi. "Zan tafi masallaci, dan haka Innar ki zasu zo kuyi sallama an jima zamu wuce" Gyada kai tayi, dawowa ya yi gaban ta sannan ya sumbaci goshinta, kafin ya fita daga cikin dakin. Sallah tayi ta cigaba da zama, sai da taji muryan iyayen ta, ta fito da gudu ta fada jikin Inno. Kuka take tana faɗin. "Inno muje gida ba na son nan don Allah" Shafa kanta tayi sannan ta ce mata. "Ki kwantar da hankalin ki, in sha Allah babu abin da zai faru sai Alkhairi. Ayi hakuri kowa da haka ya girma, kar ki sake ki rena shi" haka tayi ta mata nasiha, sannan ta hada mata kayan ta da ta shigo da shi ta mika mata. Can kuwa suka tafi sannan aka saka Jakadiya ta fito da ita. Suka fito waje, gari bai gama wayewa ba, suka bar masarautar Rano. Kuka take har gari ya waye, aka tsaya suka ci abinci. Kallon yadda take cin abinci a shagwab'e, yasa shi shafa fuskar ta. Ya janyota jikin shi. Haka suka cigaba da tafiya. Har dare ya yi dake sallah da abincin yake tsayar da su, sai gashi ta dan sake tunda take bata taɓa tafiya ba a rayuwar ta,.sai yau. Koda suka yada zango aka kafa musu tanti, aka yi shimfida. Riko hannun ta ya yi ta fito daga keken dokin ta fito tana kallon waje. Cikin tantin ta shiga dake an yi shi babban tanti ne har da wurin wanka dan suna dauke da kome da kome ne. Wanka tayi da alola tazo tayi sallah magariba da Isha, can ya musu ya shigo da abinci. Me zafi da kyau. Shima Sarki Hayatudeen ya shigo kusan a tare suka ci. Janyo ta yayi yana faɗin. "Hadizatul Kubra, zo nan ki min tatsuniya." Kallon shi tayi kafin ta matsa jikin shi, idanun shi yana kan fararren cinyoyinta. Kamar madara tsabar fari domin kana tab'a ta jini zai taru a saman fatar. A hankali ya saka yatsun hannunta a cikin bakin shi, yana tsotsa yana shafa cinyoyinta. Shi kan shi ko a cikin matan shi dalilin da yasa yake son Fulani Karama ba don kome bane sai doguwar mace ce, shi yasa yake mutuwar kaunar ta. Yau da ya kuma samun Kubrah sai yake ganin kamar dace yayi daga Allah, dan haka a hankali ya shiga birkita yar karamin ƙwaƙwalwar ta, can yayi wurgi da rigar jikin ta, ya fara lashe jikin ta. Yana murza yan kananan nonuwarta. Yana tsotsar su kamar zai cinye su. Hannun shi yana kasanta, yana wasa da yar kunamarta. Bakin shi ya cire lokacin da yaji sautin kukan ta yasa shi rufe mata bakin ta da nashi, yana me zaro harshen ta, yana tsotsa hannun shi yana kasanta. Mika take tana sauke ajiyar zuciya ya zare bakin shi ya ce mata. "Ki rike ni Hadizah!" Yadda jikin ta, yake rawa yasa take bin duk abin da ya ce mata. Wata bamagujiyar lasa yake mata, tun daga bakin ta, har zuwa ramin Cibiyar ta, ya saka harshen shi yana lasar ramin, kafin ya zare hannun shi ya kaiwa kasanta wani irin sumbata, da yasata jan numfashi kamar zata suma. Hannun shi ya kai bakinta ya toshe mata baki, ya shiga shayar da ita irin tashi salon kaunar me cike da mamaki da al'ajabi. Shi kan shi yana matakin da yake buƙatar mace... 13/Nov/2022 *A Hausa historical ancient* #Mai_Dambu *......DASHEN ALLAH 🌳* Mai_Dambu... BABI NA BIYAR (5) Ihun ta, ya tashi ilahirin bayin da suke tare da ita. A lokacin Ya Musa yana bakin kofar shashin shi da wasu dogarai hudu. Da gudu Dala ta iso tana haki. "Ya Musa! Uwar dakin mu bata da lafiya jini yana zuba mata." "Ya Allah!" Ya furta idanun shi waje, da gudu ya nufi cikin gidan wurin Fulani karama. Dakyar masu tsaron kofar ta, suka bude mishi ya shiga. Koda ya shiga ya same ta zaune a zauren ta, zubewa ya yi bisa gwiwar shi. "Fulani Sad'aka Kubrah! Tana cikin damuwa." Zubur ta mike, suka fita har shashin. Suna isa suka same ta a cikin jini male-male. "Maza ka nufi wurin unguwar zoma ka gaya mata, sannan ka tafi gidan Baba Waziri ka gaya mishi abin da yake faruwa." Kallon Dala tayi sannan ta ce maza ta koma ta kira mata Barirah, da gudu ta fita daga shashin, ta nufi can ta kira Barirah , tana isowa unguwar zoma tana isowa, cikin gaggawa aka shiga taimaka mata, sai dai jinin zuba yake kamar da bakin ƙwarya, karshe sai da aka kira Babban me bada maganin Masarautar Deehar, ya zo da kan shi ya haɗa maganin a ka bude bakin ta, aka dura mata shi, ya ce musu. "Matukar ya shiga cikin ta, in sha Allah jinin zai tsaya." Haka kuwa a ka yi cikin ikon Allah, anan bata maganin jinin ya tsaya, aka shiga gyara dakin, sai da a ka gyara ko ina sannan Fulani Karama ta bar shashin, ta nufi nata wurin tsakiyar rana. Tana isa dakin ta wanka tayi cike da tunanin al'amarin, tabbas a kwai boyayyen al'amari a kan cikin Kubrah me yasa ba a hari na Zulai ba? To ko ana son a shafa mata bakin jini ne ta hanyar zubda cikin? I haka ne idan ba haka ba, me a ke nufi? Idan ba so a ke a lalata mata suna ba, lumshe idanun tayi tana sake wani irin huci, domin zuwa yanzu ranta ya masifar ɓaci, dan haka ta gama wankar ta shirya cikin shigar da yake nuna alamar tana takaba. Ta nufi zaurenta, tana hutawa abinci aka shiga shirya mata, dakyar taci wani abu. "Barirah an kai musu abincin kuwa?" "A'a ranki shi dade, ai hankalin mu baki daya a tashe yake shi yasa bamu yi tunanin haka ba." "A haɗa mata dage-dage, ta kaza sai abinci na masu jego da kunun tsamiya. A kula sosai wurin girkin." "In sha Allah" ta fada tana me nufar madafi aka shiga aikin girkin ba b'ata lokaci. Ana gamawa suka d'iba a ka kai wa, Fulani karama ta ci taji had'in. Sannan suka kai shashin Kubrah. Dama suna kan girkin ne, ana kai wa kuwa, suka zuba mata, ta ci ƙad'an. Sannan ta kwanta ta ce musu. "Ku dauka ku ci, a kaiwa Ya Musa." Daga waziri sai Fulani karama, sune a kan Kubrah, har tsawon kwanakin da ta ji sauki, amma maganar gaskiya ciki kan babu shi babu labarin shi. Domin har fada aka kai ta, a gaban jama'a aka duba cikin aka tabbatar ya fita. A ranar tayi kuka kamar zata mutu. Domin cikin shi yake kara tuna mata da sarki Hayatudeen Abdullahi Noye, ita ba don mulki take kuka ba, ba wai dan dukiyar take kuka ba. Sai dai tasan kafin ta sake samu wanda zai maye mata gurbin cikin sai ta jima. Haka ta barwa Allah ikon shi, hankalin waziri yayi mugun tashi, don haka ya samu Fulani kamara suia tattauna. Fitowa Yarima Shehu yayi ya nufi inda suke zaune. Ya kalle su, kamar yana ganin su. Sannan ya ce musu. "Al'amarin Masarautar nan akwai fuska biyu," "Shi yasa nake cewa ko zamu mai da ita Rano ne?" Inji waziri. Tashi Yarima Shehu yayi yana faɗin. "Maso abin ka ya fi ka dabara." "Ya zamu yi?" "Ya kuwa za ayi a bar ta anan domin matukar ta tsallaka can ba tsira zata yi ba, can ma ba tsiran zata yi ba" Ya fada yana barin zauren. "Kowanni bangare bangare mutum ba a bin yarda ba ne." Fulani karama ta fada, tana kallon Waziri domin baki daya tsoron kowa ya fara d'arsuwa a ranta. ** A can fadar kuwa, rigima ce ta barke domin kowani ɓangaren suna sukar juna a kan zubewar cikin Kubrah. "Idan har masarautar Rano suka ji wannan labarin wallahi ba zamu kwashi ta dadi da su ba. Domin wannan al'amarin da akwai renin hankali a cikin shi." Inji Galadima yana kallon Waziri. "Toh ya za ayi tunda kowa yasan abin da ya faru ba da gayya ba ce." Karshe dai haka suka daura laifin faruwar al'amarin akan Fulani karama da kuma shi da Ya Musa, sosai abin ya yiwa Waziri ciwo, haka ya hakura. .... Tunda aka tabbatar da cikin jikin Kubrah ya zube. Hankalin kowa ya kwanta, sannan aka cigaba da renon cikin Zulai. Bayan wata goma cif. Ilahirin mutanen masarautar Deehar, sun gama jira da tsumayen zuwan sabon magajin Deehar, domin tun safe aka sanar da Sad'akar marigayi Hayatudeen Abdullahi Noye, zata Haihu. Tun safe nan ake babu ɗaya, Zulai bata rabu da cikin jikin ta, sai can dare da ya raba. Inda ta haifi kyakyawar danta amma dan karamin kamar bai cika wata tara ba, gashi har ya wuce wata tara ma. Tun daren ake biki da murnan samuwar sabon Magaji da yawan mutanen masarautar Deehar, suna cikin farin ciki, sannan sun manta da batun Kubrah dan haka, bayan haihuwar Zulai aka sallame ta, ganin yarinya ce kuma tana da damar ta yi wani rayuwar, yasa ta suka mika ta ga masarautar Rano. ★‡★ Haka rayuwa ta cigaba da tafiya, da dadi ba dadi har, Aka samu kimanin shekaru biyu. Wanda yayi daidai da zuwan watan sallah, Kubrah tana kwance wasu daga cikin bayin da suke jin zafin ta. "Ke Dije kije, Fulani tana kiranki." Sahura ta fada tana hararan ta. Domin ta tsane ta, wanda ba kome ya janyo haka ba, sai zabarta da Sarki Hayatudeen Abdullahi Noye. Lokacin da ya fito rangadi, ya fara yada zango masarautar Rano ne, kasancewar sun yi shkgowar almurun ranar Alhamis, kuma yana son yayi sallah juma'a tare da kebewa da abokin shi tun na Yaranta. Domin Sarki Abbas na rano tare suka tashi. Tunda suka kusan isowa sai ya turo dan aika a gayawa Sarkin Rano gashi nan a hanya shi da tawagarsa, ai kuwa cikin ikon Allah kafin su iso aka gyara musu masaukin da a ke warewa sarakunan da suke daular Uthmaniyya. Karfin su iso mahaifiyar Kubrah, me suna Innoh ita aka bawa gyaran wurin da girkin sarki Hayatudeen. Mace ce da ta iya sarrafa abinci, dan haka kafin su iso ta gama kome ta daurawa Kubrah ta kai cikin gidan, sai da suka ci suka yaba. Sannan suka kai nashi na bako masauki. Lokacin da suka iso magariba tai, domin gari ya fara duhu, dan haka Kubrah tana cikin fada, da ita ake ta gudanarwa da wasu ayyukan, domin an haife ta a cikin masarautar ta san masarautar, kuma Fulani Hadizah uwargidan mai Martaba ce, dan haka a bangaren ta, suke duk wani kulle-kullen masarauta ta sani. Kawai ita bata shiga abin da bai dame ta bane, kamar mahaifiyar ta. Sai wurin Isha suka gama abin da suke suka fito da Sahura da Yahanasu, suna tafe, suna hiran su. Shi kuma da su Mai Martaba sarki Abbas sun fito shan iska, suna hira. Hasken fitilar wuta da aka zagaye masarautar da shi ya hasko masa fuskarta, shiru ya yi yana karantar yanayinta. Kafin ya sauke ajiyar zuciya ya ce. "Abokina wannan lokacin na fito tafiya bani da guziri, a matsayi na na me mata hudu da kwarkwarah biyu. Zan bukaci wata kwarkwaran idan aka kwatanta adalci da wancan me sanye da shudiyar kayan sakin." Tashi zaune Sarki Abbas na ya yi, sannan ya ce masa. "Kai kace baka ra'ayin samar da mace a wajen masarautar deehar yau kai ne me hango wata mace?" Shafa farin gemun shi yayi wadda bakin gashi ya ratsa sama sama, kasancewar shekaru sun ja ainun. "Wallahi sai dai wancan yarinyar ta sani ina jin kaina kamar dan saurayi me kananun shekaru, wallahi ina bukatar haka domin dare yayi kuma ina bukatar bargon da zan lullube kashina." "Amma tayi karama fa Hayatudeen " kura mishi ido ya yi, sannan ya ce mishi. "Na maka alkawarin zata dauke ni Insha Allah " Domin a lokacin duk da shekarun shi, idan ka gan shi ba zaka dauka ya kai shekaru kusan sama da tamanin ba, yana da kiran jiki me kyau da ɗaukar hankali. Har ila yau, babu sarkin da yake tsare da Dawakai, kamar shi sannan yana iya d'aga doki cak, domin a tsaye yake kamar irin samudawan nan, ga girma ga tsawo, da wannan ya cika idanun al'ummar shi ko a fada ne ba a kawo mishi wargi. Ƙasa-kasa sarki Abbas ya ce mishi. "Ka san kai irin mun ba ne, sannan yarinyar bata da kwarin kashi" "Ka fito ka gaya min kai ma, ajiyewa kan ka kake kawai." "Kar ka min sharri, yarinyar ce karama tausayinta nake ji, dan kai tsaye zaka iya" "Na ji, ka yi min wannan Alfarman " A daren aka kira mahaifin ta, sarki Abbas ya aka ajiye mishi tilin zinari da azurfa da yakutu. "Malam Audi, Yarka Kubrah Abokina Sarkin Deehar yake son ta, a sad'akar shi, ya fanshe da wannan dukiyar. Dan na gaya mishi ita shuwa Arab, masu amsar sadaki da sisin gwal idan kana da ra'ayi toh wallahi laifi idan baka da ra'ayi ba za a maka tilas ba. Yarka ce ba baiwa bace....! 13/Nov/2022 *A Hausa historical Ancient* #Mai_Dambu *......DASHEN ALLAH 🌳* Mai_Dambu... BABI NA TAKWAS (8) *NAHMIFAK* _Collections_ ```Ina mata iyayen giji! NAHMIFAK collections tana muku albishir tare da tallata muku hajarta! Kayan mu sun kunshi Atamfa yar gaske! Laces Ubansu zuwan Lagos! Turaren zamani na wuta kana da Humra tare da Lafayyar yar Sudan, ba nan NAHMIFAK collections ya tsaya ba akwai Materials da kayan Gyara Aure na mata. Muna Garin Gombe za a iya tuntubar Number tarho din mu ta nan 08090744767 sai kun zo muna da sauki da rahusa! Kasuwa akai miki dole! Da abani labari Gara na bada``` Sauka tayi a gadon ta nufi ban dakin ta, ta wanke fuska sannan ta fita ta nufi gadonta, ta zauna kafin ta gyara ƙwanciyar ta, domin bata ga dalilin da zai saka ta hana kanta barci ba, zuwa gobe zata yi maganin abin. ★‡★ MASARAUTAT RANO. Wani irin tausayinta yake ji, tare da shafa sumar kanta yana rarrashinta. "Zan dawo fa nace!" Ya fada cikin rarrashinta. "Toh" ta ce mishi, Haka ya dauke ta sauka shiga wanka, bayan sun fita ta kwanta da wani irin zazzaɓi. Amma sai ta boye kamar babu kome. Haka suka kwana tana kwance a jikin shi, sosai ya fahimci bata jin dadi amma haka ya shirya, wuraren asuba ya bar masarautan baki daya dan sallah asuba ma a hanya yayi ta. ...... Bayan farkawarta ne ta fahimci baya nan, dan haka ta tattara kayan ta, ta koma bangaren su, duk da a cikin gidan an bata babban sashi, amma bata iya zama ba, sai kusa da Inno. Itama Inno tana kunyar bangaren Kubrah. Wannan abin ya janyo musu tsana da tsangwama a cikin gidan sarauta, wanda yasa baki daya basu da wani kuzari a cikin gidan. Anan haka Inno ta gano cikin yar nata, bata yi kasa a gwiwa ba, ta shaidawa Fulani Hadizah ita kuma ta shaidawa Mai Martaba sarki Abbas, shine ya tura sakon a labarin cikin. Bayan sakon ya isa da kwana biyu Ya Musa ya iso, yaso matuka gayya ya tafi da ita, amma taki bata son tayi nesa da iyayen ta. Har zuwa lokacin da Waziri ya mai da ita Deehar. Har zuwa dawowan ta. --- Dawo labari. A hankali ta mike, ita kanta zuwa yanzu bata jin daɗin jikin ta, ga uban nauyi da kasala. Kirjinta zuwa kugunta, ya sauya sosai. Domin daga sama ta sauya kirjin ya cika kamar ba yarinya ba, haka kugunta ya kara budewa da wani irin fad'i, asalima tayi irin cikar masu tsohon cikin nan ne, amma ta bangaren tumbin ta, a shafe yake kamar ba kome. A hankali take takawa, har cikin gidan. Da sallama ta shiga zauren Fulani Hadizah. A hankali ta durkusa daga nesa ta ce mata. "Umma gani" "Taso kizo nan na gaya miki ke ma Y'ace ba dan kin yi b'ari ba, ai da kece uwar Sarkin Deehar." Hawayen da ya cika idanun ta ne, ya sauko ta mike a hankali. "Fulani wannan yarinyar ai akwai jifa a Jikinta. Ga ciki nan ya bayyana amma babu hanyar fitowa!" Inji wata tsohuwar Bororoji, da take yawan kawowa Fulani kayan tsarin jiki, domin su yasu ma jifar juna suke, ita ce dai bata damu da ta rama abin da ake mata ba, ta kan tsare kanta ne da Yaran ta maza da suke cikin masarautar. "Ya za ayi haka? Cikin ya zube shakara kusan uku kenan" inji Fulani. "Hmm, kainuwa dashen Allah, ba dashen mutum ba. Allah ya shirya waye ya isa dakatarwa? Ku bani danyen madara yau insha Allah zai fito ya shaki iska kamar kowa." Inji Barmani, haka aka kawo madaran ta cewa Jakadiya. "Dauke ta muje dakin can, idan da Allah bai aiko ni ba, yarinyar nan mutuwa zata yi da cikin jikinta, saboda zalinci irin na wasu, Yarinya karama ma ba zasu barta ba. " Haka suka wuce dakin da aka sauke Barmani, aka shiga hada mata magani. Ana gama damawa Barmani ta shiga dakin, ta mika mata, bayan tace ta mike tsaye. Tana mikewa ta shanye sannan ta ce mata. "Sake kwaryan a kasa!" Sake kwaryan da tayi, yayi daidai da jin wani abu kamar an sare ta. Durkusawa tayi ita kuma, ta cigaba da had'a wani ruwa da magani, tana watsa mata. "Wayyo Allah na! Wayyo Inno! Wayyo Baffana don Allah ku kira min Inno" Ta fada cikin tsannanin azaba da tashin hankali. Sosai ta fita hayacinta, tare da niman agajin Mahaifiyar ta, amma ina kunya ya hanata zuwa. Har zuwa dare abu daya ake, sai wurin bayan sallah isha, Allah ya sauke ikon shi akan Kubrah, inda ta haifi yaronta dan kankani. Kamar ba cikakken d'an Adam ba. Ta koma tana maida numfashi. Daukar Yaron Barmani tayi tana kallon shi. Sai ka saka idanu zaka fahimci yana raye. "Fulani a bawa Yarima auduga, kasancewar danne shi da aka yi ya mai da shi baya, a lullube shi ina man shanu da kadanya?" Kafin kace me an kawo ta, ta yanke cibiyar, sannan ta goge shi ta bawa Unguwar zoma damar gyara ta, shi kuma ta goge shi tass, sannan aka saka wutan dakin yadda ya dauki dumi, yasa zai sake ya warware. Ita kuma uwar aka mata wanka aka gyarata, sannan aka saka taci abinci ta kwanta tuni barci yayi gaba da ita. Gyara dakin bayi suka yi, sannan suka fito aka bar Barmani a dakin da Fulani. ---- Da murmushi ya iso dakin yana kallonta, itama murmushi take tana wasa da hannun ta. "Hadizatul Kubra wannan nawa ne?" Ya tambaye ta, gyada mishi kai yayi. Murmushi yayi ya dauki jaririn ya sumbata, sannan ya juya zai fita ya ce mata. "Kiyi hakuri." Daga haka ya saka kai ya fita, Mikewa tayi zata bishi. Bude idanu tai, ta ga Inno a gefenta tana mata murmushi. Tashi tayi zaune. "Sannu Kubrah!" "Inno muje gida " ta fada idanunta cike da kwallar. "Kin girma yanzu babu batun kuka, dan haka kiyi hakuri, ki zauna anan domin rayuwar shi tana buƙatar kulawar manyan mutane, shi kan shi Yarima ne, ba zai taso a cikin bayi ba sai dole. Dan haka ki kula da shi zan na zuwa duba ki in sha Allah " Mikewa tayi ta shiga ban daki, tayi tsarki sannan ta dawo ta samu Inno ta bar dakin, abinci me zafi ta gani ta zauna taci ta koshi. Shigowar Barmani yasata d'ago kai. "Shiga a miki wanka." "Toh" ta nufi ban dakin Innar Sahura take ciki. Ta zauna, bayan ta cire kayanta. A hankali ta shiga yafa mata ruwan zafi. Zuciyar ta cike da hassada da bakin ciki. Take yafa mata ruwan. Tana gamawa mata, ta ce mata. "Kiyi wankar" ta fito, a wannan bangaren ita kanta Kubra tayi hakuri sosai. ★‡★ MASARAUTAR DEEHAR. Yau an tashi da wata irin sirrintacciyar al'amari ne, wanda ya daure kan mutane, domin ga rana da wata, wato rana bata fadi ba. Amma wata ya fito da hasken shi. Ya Musa da yake tare da Yarima Shehu d'ago kai yayi yana kallon sama. _A duk lokacin da rana da wata suka fito a lokaci guda! Ka nisanta shi da nahiyar nan_ Sunkuyar da kai yayi idanun shi cike da kwalla. "Kafin Mai Martaba ya rasu ya bani amanar a duk lokacin da rana da wata suka fito lokaci guda, na nisanta abin da za a haifa a wannan lokacin da nahiyar Deehar baki ɗaya, yau ga rana da wata a sarari amma babu abin da aka haifa." "Hmm!" Yarima Shehu ya fada, yana kallon sama kamar me nazarin wani abu.. Haka suka kasance a wurin, har rana ta fad'i. ---- Sosai suke gudu a cikin kasungurmin dajin. Kafin suka isa kogon bishiyar Aljanu. "Boka me duniya!" "Ya shiga halwa ba zai fito ba sai bayan shekaru biyar" Wannan yasa suka juya zuciya babu dad'i. --- MASARAUTAR RANO. Duk wani abin da ake wa me jego, an mata ga wani abin burgewa ruwan Mamanta yana da kyau, a lokacin haihuwan Sarkin Rano yana kano, dan haka ana gobe suna ya iso, da kan shi ya isa zauren Fulani, ya amshi Yaron yayi mishi huɗuba. "DASHEN ALLAH! Sannunka kainuwa!" Ya mishi Huduba da Abdullahi Hayatudeen Noye. Fulani taso kwarai a tura Deehar, shi ya hana ta hanyar mata bayani. Dan haka ta hakura. Suka cigaba da kula da Yaron, Har tsawon wata shida, sannan Barmani ta gama shirya Yaron ta cewa Fulani. "Ba dai mutum da aljan ba In sha Allah, ni zan tafi" Sun mata alkhairi sosai, bayan kwana biyu ta tafi, suka cigaba da renon shi. Wanda yana girma, kamanin shi da Sarki Hayatudeen Abdullahi Noye yana kara fitowa, sai dai farin fatar Mahaifiyar shi da ya dauko kamar balarabe. Gashin kan shi a kwance yake luff-luff. Watan shi bakwai a duniya ya fara takawa, domin karambani ne da shi kamar me, Yana cika shekara daya kuwa, kowa yasan cewa akwai wani ajiyar Allah a wurin. Domin kuwa gari ba wayewa zai fita wajen bayin gidan ya zauna da su. Ya saka su a gaba. Musamman Malam Audi, domin baki daya yake tattarowa ya dawo kofar fada ya zauna. Yana kallon mutane. Haka Jakadiya da Sarkin gida, suke daukar shi a dawo da shi cikin gidan baki daya. Idan kuwa aka saka masu tsaron shi domin baya kaunar zaman gida, yana cika shekaru uku. Anan aka sake saka idanu akan shi domin a lokacin wasu abubuwan al'ajabi ya fara bayyana a tare da shi, abin farko da ya fara faruwa, ko an rufe kofar dakin su, za a samu an bude ya fita, kuma idan ya fita zai tafi can wurin Dawakai ne, ya zauna. Ko a can zai kwana. Abdullahi Noye bai kula kowa sai dabobbi, Allah ya daura mishi son dabbobi musamman masu hatsari, sannan dabi'ar shi ce, tun yana Yaron shi. Domin an sha samun shi da kananun macizai, ko kunama a cikin aljuhun rigar shi. A lokacin da da ya cika shekara biyar ne, sarki Abbas da kan shi ya saka su a gaba suka yi bankwana da Jama'ar Rano, suka wuce Deehar domin duk abinda ake bukata a tare da shi ya bayyana, akwai wani tambari a wuyar shi, wanda sarki Hayatudeen Abdullahi Noye ya ke da ita, duk sauran yaran Sarki Hayatudeen Abdullahi Noye suna da shi... #Mai_Dambu. *A Hausa historical ancient* 17/Nov/2022 For more information chat me:08130269641 *......DASHEN ALLAH 🌳* Mai_Dambu... *NAHMIFAK* _Collections_ ```Ina mata iyayen giji! NAHMIFAK collections tana muku albishir tare da tallata muku hajarta! Kayan mu sun kunshi Atamfa yar gaske! Laces Ubansu zuwan Lagos! Turaren zamani na wuta kana da Humra tare da Lafayyar yar Sudan, ba nan NAHMIFAK collections ya tsaya ba akwai Materials da kayan Gyara Aure na mata. Muna Garin Gombe za a iya tuntubar Number tarho din mu ta nan 08090744767 sai kun zo muna da sauki da rahusa! Kasuwa akai miki dole! Da abani labari Gara na bada``` BABI NA BAKWAI (7) Duk yadda yaso da bukatar Kubrah yasan matuƙar ya yi amfani da bukatar shi, sai ya kusan hallakata. Dan haka ya rarrashin kan shi, ya kyale ta. Sannan ya rungume ta a hankali yana shafa bayan ta. Domin babu abin da ya ke so ya ga, mace na narke mishi, yana masifar kaunar haka. Yana son ganin mace tana mishi yar rigima da rikici, haka yasa shi lalacewa a kan ta. Shi a sanin sa, bukatar ta yake amma a hankali wani irin yanayi me gauraye da madarar kauna ya gauraye tsakanin su. Sun yi tafiyar wata biyu bayan isa manyan biranen ƙasar Hausa, ta samu kyautattuka daga manyan sarakunan kasar Hausa, zuwa matan su. Har zuwa lokacin tsakanin Hayatudeen Abdullahi Noye, sai a hankali. A hanyar su ta dawo ne, bayan sun ziyarci birnin kwantagora. Ya haɗu da Zulai. Bayan abin da ya shiga tsakanin su, sai yaga Zulai itama ba wata babba ba ce, tunda ta iya daukar bukatar shi toh itama Kubrah zata iya daukar na shi. .... Dan haka yana dawowa yaji yana bukatar kasancewar shi da ita. Duk da bata da hayaniya, amma ta sake jiki da shi. Tunda suka kwanta ta lura da yanayin bukatar shi ya fita ta kullum. Dan haka koda ya fara abin da ya saba mata, ta kuwa biye shi, suka yi nisa sai ta fahimci ai labarin daban, inda ya dosa daban. Dan haka a take ta kwace bakin ta, ta fara kokarin kwace kanta da jikinta, sai dai yadda ya mata kyakyawar riko, yasa ta kasa tabuka kome. Yadda yake shige mata da hake mata tare da shiga jikin ta, yasa ta sume mishi dan bata tab'a daukar haka abin yake ba, sai da ya shiga cikin jikin ta, ainun yana jin shi daidai sannan ya shiga aikin da ya dace. Ya jima yana bibiyar lamarin ta, sosai dan sai da ya maida ita cikakkiyar mace, sannan ya janye daga jikin ta. Shi da kan shi, ya taimaka mata. Sannan ya dawo ya kwantar da ita, shima ya shiga ya yi wanka ya dawo. Haka suka kwana daga ita har shi, babu wanda ya iya rintsawa, domin ita kuka take shi kuwa, yana kallon ta da dukkan zuciyar shi. So ne gauraye da madarar kauna, yana kuma kara karfi a zuciyar shi. Haka suka kwana dalilin da yasa aka d'aga komawan su, Rano kenan, sai da suka kwashe kwanaki kamar biyar sannan ranar na shida, ana gobe zasu tafi ya kuma rutsa ta, tana kwance. Tunda ya cire alkyabar shi, ya kwanta a bayan ta yake shafa jikin ta, tun daga cinyoyinta har zuwa saman dukiyar fulanin ta, masu kyau da suka fara fitowa, saboda samun kulawar da yake daga Sarki Hayatudeen Abdullahi Noye. Goga kan shi yake a kafad'arta, yana me kara damkar tsokar jikinta. A hankali abin da ua faru ya dawo kanta, janye jikinta tayi ta fara kuka. "Ba ki so ne?" "I" ta fada, cikin matsanancin kuka, shafa bayan ta yayi sannan ya dawo sa ita jikin shi ya ce mata. "Tafiyar da zamu yi ina son na koma gida ne, na sanar da iyalina ke. Sannan sai na dawo na dauke ki da kaina, idan kika bari na kara ƙad'an ba zan miki da zafi ba,.kin ji!" Hawaye na zuba mata, ta koma ta kwanta a jikin shi. A hankali ya shiga turmusata, har ya kai da ya kuma bin tsarin shi na farko. Ta sha wuya a hannun shi, shi kan shi wannan daren yayi mugun danasanin halin da ya jefa kan shi. Domin baki daya ji yake kamar karfin shi baki daya yake juyewa jikin ta. Daga shi har ita a galabaice suke, sai wurin asuba ya sarara mata, shima dan yadda yaga jikin ta ya sake ne, yasa shi kyale ta. Yana sauka a kan ta ya fara amai. A hankali zazzaɓi me zafi ya rufe shi. Har aka yi sallah asuba. Sai sa gari ya fara haske sannan ya nufi makewayi ya yi wanka, sannan ya koma ya gabatar da sallah. A matukar gajiye ya taimaka mata tayi wanka, koda ta fito a hankali take takawa. Ya zuba mata idanu, tausayi take bashi wani irin tausayinta yake ji, mik'awa yayi ya nufe ta, sannan ya rungume ta a kirji shi yana shafa bayan ta. "Kiyi hakuri kin ji" d'aga mishi kai tayi. Haka ta saka kaya tayi sallah, sannan suka ci abinci, suka dauki hanya. Tana kwance a kirjin shi, dake suna keken doki ne. Haka yasa shi shafa fuskar ta, lokaci zuwa lokaci. A hankali ya sumbaci goshin ta, da hancinta. Lumshe idanunta tayi tana shafa yar kasumbar shi da suka yi fari. "Kubrah!" Bude idanun tayi tana kallon shi. "Kin san me? Idan na koma in sha Allah ba zan mai dake a sad'akata ba. Zan baki yanci me girma yadda kema zaki samu damar shiga cikin gidan yadda kike so!" Gyada mishi kai tayi, tana me lumshe idanun ta, kamar yadda take tun farko. Tafiyar kwanaki hudu ya kawo su Rano, a lokacin da suka isa da tsakar rana ne, dan haka da kan shi ya rakata har bangaren su. Abin ya bawa kowa mamaki. Duk inda ya wuce zubewa ake ana gaishe shi. Yana shiga , cikin girmamawa ya gaida Inno, wacce labari ya iske ta. Ga Kubrah da Sarki Hayatudeen Abdullahi Noye,. Cikin girmamawa ta shiga hidima da shi, shi kuma idanun shi yana kan hasken shi, da take takure a can gefe guda. Shinfida mishi taburma tayi, duk da bai da niyyar zama, amma sai ya ji yana son zama ɗin. Daki ta shiga ta kawo wani kyakyawar akushi da wasu kofunar tasa, ta kawo mishi dafaffiyar madara, wanda Mahaifin Kubrah ya kawo ta mishi kindirmo. Ta ajiye a gaban Kubrah, sai dambun tafasa ta kawo mata ta saka mishi. Ita kuma ta koma daki, tana ajiye mishi zata mike ya riko hannunta. Tare da gyada mata kai, zama tayi ta wanke hannun ta, shima ta zuba mishi ruwa ya wanke hannun shi, idanun shi yana kanta. "Kiyi hakuri" d'ago kai tayi, ta kalle shi, sannan ta kawar. Haka suka ci Abincin a tare, yana kallon yadda take kokarin boye hawayen ta. "Na miki laifi ko?" Ya tambaye, "A'a" "Na miki gashi kina kuka, ko kar na tafi ne?" Cikin kunyar shi ta sadda kanta kasa, tana girgiza kai. "Zan dawo in sha Allah" ",Kayi alkawari?" Ta mika mishi karamin yatsarta, murmushi yayi sannan ya saka yatsar shi, suka kulla alƙawarin. Shigowar Ya Musa da Sarkin gida, yasa ta fara kokarin cire yatsarta, ya rike gam. Magana Ya Musa ya mishi, a hankali ya mike tare da ita. Sumbatar hannun yayi sannan ya ce mata. "An jima Jakadiya zata zo daukar ki." Gyada kai tayi tana wasa da yatsarta. Fita suka yi, aka take mishi baya. Yadda fuskar shi ta koma ba zaka tab'a yarda shi ya gama hira da Kubrah ba, amma sakamakon, labarin da aka aka turo mishi, dan haka dole gobe ya bar Rano. Sun gana da Mai Martaba sarki Abbas, sun tattauna. Sannan ya gaya mishi kudirin shi akan Kubrah, shiru yayi sannan ya ce mishi. "Ina ga ka hakura da ita a haka man, idan yaso sai ka rike ta hannu bibiyu, ai ba dukkan abin da muke so, muke samu ba haka sai ya zama kamar jarabawar so ce" "Na gode, kuma na fahimta." Ya fada, haka suka wuce sallah azhar basu dawo ba, sai bayan la'asar. Nan ma tattaunawa suka yi ta yi, sai isha suka fita dake akwai abinci da aka shirya musu, shi kan Sarki Hayatudeen Abdullahi Noye ya kasa cin kome, domin abinciin Innar Kubrah ta cika mishi ciki. Bayan sallah isha, aka tura Jakadiya ta kawo ta. Tasha ado, cikin wani yadin silki da ake kawowa daga kasar yamma, sai kamshi take, haka suka fito wurin shi, wunin yau tayi shi ne cike da kewar shi. Koda suka isa, Jakadiya ta tafi zama tayi a shimfidar zauren idanun ta kan kofar. Tun tana saka ran zuwan shi, har ta cire rai ta kwanta. Barci yana fara daukar ta, ya shigo a hankali ya zuba mata ido. Shafa fuskar shi ya yi, yana murmushi. A hankali ya dauke ta, zuwa dakin bude idanu tayi tana zarewa ganin shi yasa ta kwantar da kanta, wunin yau bai bashi damar jin laushin Jikinta ba, dan haka cike da kewar juna, na kwanakin da suka dauka basu kasance a inuwar juna ba, ya murzata, ta jure sosai amma a karshe sai da ta fashe mishi da kuka, domin shi bai iya ji ba, kuma bai iya tab'awa kad'an ya bari ba. Sai da ya jima sosai sannan ya janye daga jikin ta, yana shafa bayan ta zuwa dokin wuyar shi. ★‡★ MASARAUTAR DEEHAR W uta ne ya kama baki ɗaya, masarautar yana ci da wuta. Gawar da aka ajiye na wasu mutanen da bata san su waye ba. A hankali take takawa har cikin fadar da wutar take ciki. Hango tayi kome na fadar ya kone, sai kujeran sarki ce take nan babu abin da ya same ta. A hankali ta saka kafarta, ta ji ta cikin ruwa. Da sauri ta ciro kafarta ta juya inda gawarwarkin nan suke, ta koma da sauri amma kofar fadar ta rufe, kukan yara da sassan jikin jarirai ne a zuba a fadar. "Kowanni zunubi yana da iyakar shi. Zunubin ku yana da iyaka iyaka mara karshe. Ki duba izuwa gawarwarkin da kika tsallake. Dan haka dole ku biya zunubin da kuka aikata domin san zuciya irin taku. Idan rana tafito tafin hannun bai kare shi. Dan haka ishara ce." Farkawar tayi daga barci da take gumin yana ratso mata, duk da yanayin sanyi da ake ciki bai hanata jin gumi ta ko ina na jikin ta... *16/Nov/2022* *A Hausa historical ancient* #Mai_Dambu--For more information chat me 08130269641.. *......DASHEN ALLAH 🌳* ```Haseer collection dealer ce kayanmu suna da sauqi sosai price dinmu price din sari ne zaki samu kayan mu cikin sauqi alhmdllh ga kadan daga ciki ina Matan iyayen giji! Yau ga sabon labari mun zo muku da shi kawo kunnen ku kuji labari. 1: royal jelly 2500 me 60pc babba 19k me 365pcs 2: sugar wanita 2500 3: extreme maca 4000 4: vitamin c 2200/2500 5: vitamin e 2000 6: gluta white 2500 7: khusus 3500 8: pesona 2500``` Mai_Dambu... BABI NA GOMA (10) This book isn't free.... Fashewa suka yi da dariya, suna kallon shi tare da faɗin. "Wannan d'an abun shi zai yi fada da mu? Bayan ya yi laifi lallai Yaro kayi kuskure." Suka sake fashewa da dariya. Sannan suka nufe shi da nufin idan suka isa wurin shi su make shi yadda ba zai mori kan shi ba har na tsawon kwanaki. Sai dai kuskure ne nufin su, domin yadda ya maida sandar baya, suna nufar shi, ya shiga walwalata a sararin samaniya, kafin ya fara zane su da sandar idanun shi rufe, duk abin da suke Sarkin yaki Uzairu na kallon su, kuma yaki ya hana su. Babu abin da ya kara bashi mamaki kamar yadda Abdullah yake zane su, kuma cikin abin bai wuce dakika dari da sittin ba. Ya zane su ya koma kan Yarima Arshan. "Kayi abin da ya kawo ka! Idan ka kuma zuwa da sunan rigima!" Sannan ya koma ya ajiye sandar. Wucewa yayi ya nufi hanyar gida, wannan al'amarin da ya faru, ya haifar da tashin hankali, domin wurin sallah isha aka turo fadawa suka tafi da shi. Filin da ake basu horo nan aka kai shi, suka kalle shi baki daya ya yi kankanta da cewa shi ya daki manya maza. "Abdullah kai ne ka dake su?" Kallon su ya yi, sannan ya girgiza kan shi. "Me zai saka na dake su Baffa?" "Wallahi shi ya dake mu" suka fada, Takaici ne ya turnike Galadima taya dan mitsitsin yaro kamar wannan zai daki maza. "Ko mai da shi gida" haka suka juya ya kalli Galadima, shima kallon shi ya yi, sannan ya lumshe idanun shi. Suka bar wurin. Washi gari, da Ya Musa ya kawo shi. Kallon Sarkin yaki Uzairu yayi ganin yadda aka turke kuraye biyu. A wurin ana jiran yazo. "Sarkin Yaki Uzairu! Me za ayi da kurayen nan?" Ya Musa ya tambaye shi, "Umarni aka bani, wai Abdullah ya koyi yaki da su." "Amma kasada ce babba, Yaro karami ya zai yi da wadannan ababen. Ina zuwa" ya juya cikin gidan kai tsaye fada ya nufa. "Uzairu!" Arshan ya kira sunan shi, "Ya ba a fara ba? Ko tsoro jarumi yaƙe? Maza a fara" "Toh ya shugaba na" -- A fada kuwa hana Ya Musa shiga fadar aka yi, hankalin shi a tashe ya nufi gidan waziri, ya labarta mishi. Shima koda ya zo fadar bai samu shiga ba, haka suka hana su shiga, idan rayukan su yakai dubu sai da ya b'aci, kafin aka bude musu fadar. "Galadima! Taya za a haɗa Abdullahi da kuraye?" "Hmm! Mangori wasa kanka da kanka, ni meye nawa a cikin wannan lamarin? Salon ka yab'a min bakin jini." "A'a amma matukar wani abu ya same shi, wallahi kowa yayi kuka da kan shi." Ya juya ya fita cikin kunar rai shi da Ya Musa, --- Filin suka koma, anan suka samu an cika kamar an kira jama'ar fadar da na wajen masarautar. Abdullah yana tsaye a cikin tsakiyar filin da aka kewaye shi da wasu irin karafuna. Gashi ko sanda an ki bashi, yana tsaye yana kallon yadda kurayen ke gurnanin. Jikin shi ne ya dauki rawa, Arshan suka kwashe da dariya. "Yaro man kaza, waye ya gaya maka fada da Aljani akwai riba ne? Sai dai Uwarka ta kuma haihuwar wani idan akwai halin haka, ku sake su." Duk da akwai Yarinta a tare da shi, haka bai hana shi jin kunci akan abin da Arshan ya gaya masa ba. Dan haka ya tsaya tare da lumshe idanun shi, idanun shi wani irin iska yaji a tsakiyar kan shi, kafin ya bude idanun shi da suka yi fari sol. Ya shata layi yana Fuskantar kurayen, kamar dama jira suke ya musu alama, sake musu igiyar karfen da aka daura musu aka yi, suka famtsa kan shi a guje. Cikin mugun nufi suka kawo mishi cafka, cikin zafin nama ya kauce. Suka kara kawo mishi wata irin Mahaukaciyr cafka, garin ya zille daya ya yaga rigar shi har sai da ya tab'a fadar shi ya karta. Tsalle yayi ya fada can gefen, yana jin saukar abu a gadon bayan shi. Shafawa yayi yaji jini, kan shi ne yayi wani irin sarawa, ya damki ƙasa da hannun shi na dama, ya watsa a bayan shi. Kallon shi kurayen suka yi, bayan dayan ya lashi jinin akaifar shi. Shima daya kuran ya bi inda rigar yake yana lasar jinin. Wani mahaukacin ihu suka yi, kafin suka nufe shi da mugun gudu, domin kawai suyi dage-dage da namar shi. Yana durkushe a wurin, yana kallon su, cikin abin da bai wuce taku hudu ba zuwa biyar da ya shata tsakanin su. Waziri ya cilla mishi sanda, kamar dama jiran sandar yake, yana dauka ba tare da alakari da kome da zai faru ya faru ba, ya kai musu wani irin harbi da sandar, ai kuwa haka sandar ta huda goshin kura daya sai da ta fito ta bayan shi, can ya fadi matacce. Dayan yana zuwa Allah ya bashi sa'a ya karci kumatun Abdullah, sai da ya fadi can dan kartan yazo daidai da mangare shi da kuran yayi ya fadi can, kusa da mataccen kuran. Dukar kasa yayi ya kai hannun shi zai zare sandar, kurar ya kuma kai mishi sura. Suka fadi can. Wani azababben fada suka shiga yi, ga yanayin wurin da yashi kamar Sahara kura ya rufe wurin, baka iya gane waye ake mishi ake kan shi waye a kasa. Sai dai ihun kuran da gunjin sa, zai iya baka amsoshin masu birkita lissafi, shin kukan ceton rayuwar shi yake ko kukan fatatakar Abdullahi yaƙe. Bayan kamar dakikai dari da Ashirin, kuran da ta turnike filin ya washe, sarai Abdullahi ne tsaye akan kurayen, fuskar shi da jikin shi jini ya wanke mishi, bude idanu yayi ya Zubawa Galadima idanu da aka kafa mishi rumfa. A hankali ya janye idanun shi, sannan ya sauke kafar shi, akan kurayen. Ya nufi wurin ya musu da yake dauke da wata ƙatuwar tulu, ya shiga zuba mishi ruwan a kan shi yana wanke mishi jikin shi. "Yaron nan an haife shi ne domin kafa tarihi, duk abin da muke tabbas yana kallon mu yake. A yayin da muke mishi kallon biri shi kallon ayaba yake mana. A dauki mataki gaskiya" Inji garkuwa. "Hmm" ganin yadda fuskar shi ya karce yasa ya musu ya dauke shi a bayan shi, shi da waziri suka nufi gidan me magani. Me suna Ya Dauda. Kallon shi yayi ya ja waziri da Ya Musa gefe, yayi musu magana kafin suka shiga wani daki sun jima a dakin sosai. Kafin suka fito ya gyara Nishi fuskar shi da bayan shi. Haka suka isa sashin su,.yana me sauke ajiyar zuciya musamman ganin yadda Innar shi take kallon shi kasa kasa. Amma yaki tambayar shi me yasa me shi. Shima wucewa yayi ya kwanta rub da ciki. A hankali barci ya dauke shi, sai lokacin ta lura da sosai jikin shi babu lafiya. ★‡★ Tsawon sati biyu Baya fita, ranar da ya fara fita, ciwon fuskar shi ta warke sai dai rabon yasa shi kasa sakewa a cikin mutane, abu na farko da ua fara fuskanta kenan, idan ya fita mutane sai su fara ihu. Hankalin Ya Musa da Waziri ya tashi, dan haka suka nufi gidan Ya Dauda. A hankali ya kalle shi. "Ai babu shakka abin da na fahimta tun wancan lokacin kenan, jinin shi ake bukata. Allah kaɗai yasan me zai iya faruwa domin alal hakika zasu cimma mashi. Sai dai ya daina fita idan zai fita yana rufe fuskar shi." Sannan ya haɗa mishi magani, suka tafi. A daren ranar aka shiga har wurin maganin Ya Dauda aka mishi kisan gilla, wanda yasa sauran masu magajin fadar shiga hankalin su, domin matsalar Abdullah kara ta'azzara yaƙe, idan yana barci yaji ta gunji da gurnani kamar zaki. Idan da zaka ga halin da yake ciki sai kayi kuka. Domin azabtarwan tayi yawa. Dan haka ta nime Izinin tafiya da shi Rano ko za a dace a can, amma aka hanata tafiya. Haka tana ji tana gani shima Waziri da yake taimaka musu, ya rasa yadda za yi. Dan haka cikin sirri ya nime wani amintaccen abokin shi wani bamagujen yakin nahiyar ne, amma suna can gabashin Deehar a wani kauye me suna. Nahara. Kauyen Nahara maguzawa ne, a kauyen baki daya. Sannan sun kasance masu tsafi da bautar gumaka, suna cikin aminci da zaman lafiya. Duk da basu yawo da kaya sai ganyen da suka rufe kugun su, gaban su da bayan su. Mata kuma suna rufe kirjin su. Kauyen Nahara sai an tsallaka ruwa kafin a shigar da mutum garin. Dan haka Waziri ya dauke shi, suka tafi bai dauki Ya Musa ba, domin haka zai iya sakawa a fahimci basu nan. Tun da bason a mishi jinya suke ba. Lokacin da suka isa garin a lullube yake, sai da aka yi wani irin tsafi ya buɗe suka shiga da shi. Kai tsaye gidan. Gumsi nahira aka nufa da shi. Yana kofar gidan shi. Duk da tare ya raba, Tashi yayi ya amshi Abdullahi, ya kwantar da shi. Ya dafe goshin sa, yana me lumshe idanun shi. A hankali yake ganin wasu al'amurran marasa kyau da dadi, bude idanun shi yayi. Sannan ya shiga cikin gidan ya haɗa Maganin kafin ya zo ya watsa Mishi. Ihu yayi kamar zai tashi sama, launin jikin shi ya sauya, gashi ya shiga fitowa a jikin shi. Watsa mishi yayi. Ya koma ya kwanta, sannan ya bude idanun shi da suka yi wani irin ja, asalin idanun ya koma kalar ta kuraye. "Ban san me gobe zai iya haifarwa ba, amma a lokacin da zai dauka kome ba kome ba, yana karatowa, amma wannan ku mishi amfani da shi. Tabbas akwai boyayyen al'amari a tare da shi da kuma muma alummar Nahara. Duk da akwai Lokuta maso tsawo dole ya kasance haka." "Kamar ya?" Mikewa nahira yayi ya nufi hanyar shi, Waziri ya bishi. "Kasan shi din an haife shi ne dan kafa tarihi! Kasan adadin mutanen da suke tsaye domin ganin bayan shi? Dan haka kowacce dakika ta rayuwarsu da shi suke kwana, mafi alkhairi ku dauke shi daga nahiyar nan domin zasu iya kashe shi a yanzu ma ai sun kashe shi kaɗan ya rage musu.. *Wannan littafin na kudi ne akan 500N* 500₦... Insha Allah' a tuntube wannan number 08130269641 Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga Union bank #Mai_Dambu *A Hausa historical ancient* 20/Nov/2023 #Mai_Dambu *......DASHEN ALLAH 🌳* Mai_Dambu... BABI NA TARA(9) *NAHMIFAK* _Collections_ ```Ina mata iyayen giji! NAHMIFAK collections tana muku albishir tare da tallata muku hajarta! Kayan mu sun kunshi Atamfa yar gaske! Laces Ubansu zuwan Lagos! Turaren zamani na wuta kana da Humra tare da Lafayyar yar Sudan, ba nan NAHMIFAK collections ya tsaya ba akwai Materials da kayan Gyara Aure na mata. Muna Garin Gombe za a iya tuntubar Number tarho din mu ta nan 08090744767 sai kun zo muna da sauki da rahusa! Kasuwa akai miki dole! Da abani labari Gara na bada``` Tabon ya yi fitar ban mamaki, domin duk cikin su na shi ne ya fito sak da sak. Dan haka Sarki Abbas yake da yakinin cewa jinin Hayatudeen Abdullahi Noye ne, tsawon kwanaki suna tafiya cikin Amincin Allah da bawayar shi har suka isa Masarautar Deehar. Kasancewar sun yi tafiyar akan lokaci sun isa cikin masarautar har zuwa fada ana fadanci, kafin su shiga fadar ne aka jiyo tsohuwar bishiyar cikin masarautar ta rangad'a gud'a, kafin kace me an fara busa algaita. Abin da ya girgiza mutanen fadar kenan, me haka yake nufi? Waye kuma kwankwaman tsohuwar bishiya ta amsa a matsayin Sarki? Koda yake ba mamaki Arshan ne. Dan haka kafin su shiga cikin fadar masu gajeran tunani sun yi tunanin ba mamaki ba zai tab'a yuwa ba. Sallama ne ya shigo da sauri ya zube yana mika gaisuwa, kafin ya ce musu. "Baki daga masarautar Rano ne har da shi kan shi Sarkin Rano" "A mishi iso" haka ya kuma fita can sai gasu tare da Abdullahi Noye, rike da hannun Sarkin Rano, sai kallon fadar yake yana mamaki dama akwai fadar da ta fi ta rano girma haka, a hankali ya juya idanun shi zuwa wata kujeran mulki an mata shimfidar alfarma. Kafin ya juya ga mutanen fadar yana kallon su. Mamaki ce dauke a fuskar su. "Kubrah!" Waziri ya kira sunan ta cikin mamaki, "Na'am Baba Waziri!" Ta furta a hankali. Nunawa sarki Abbas wurin zama suka yi, ya zauna yana kallon su a hankali. "Ku kaita cikin gidan mana," Waziri ya bada Umurnin haka, "Barka da hanya, shi ne baka turo sako ba." "Wani sako kuma? Ga abinda ya kawo ni. Abdullahi Hayatudeen Abdullahi Noye shi ya kawo ne, shekarun shi biyar kenan." "Ka saka mu a rud'ani!" Galadima ya fada a rude. "A'a ai ba abin rud'ani ba ne, shi din d'a ne ga Hayatudeen Abdullahi Noye." Sai da yaja numfashi kafin ya daura da cewa. "Alhamdulillahi, wannan shi ne cikin da aka yi tsammanin ya zube a'a bai zube ba, gashi nan." "Taya zamu yarda d'an shi ne bayan kowa yasan akwai yarima Arshan, wanda shima dan shi ne, wannan kuwa." Murmushi Sarki Abbas yayi sannan ya ce. "Galadima Yusuf kayi nazari da kyau, Abdullahi zo nan" ya yafito da hannu, a hankali ya kwabe mishi rigar jikin shi. "Akwai wani shaidar bayan wannan? Nasan ba iya shi hayatudeen Noye yake da ba, akwai alaka da gamayya kuma shima yana da shi" Shiru fadar ya yi, a hankali dattawan fadar suka fara nazarin toh me yasa ake boye Arshan? Kuma tabbas sauran Yaran hayatudeen Noye suna dauke da wannan tambarin. "Tabbas rayuwa ba yadda bata juyawa da D'an Adam,yanzu yaron nan sai da ya shafe shekaru biyu zuwa uku a jikin Uwar shi kenan? Hmm Allah ya raya. A gyara tsohon shashin su a kai shi." Mikewa Sarki Abbas yayi sannan ya ce musu. "Ni kam zan koma, domin abin da ya kawo ni kenan, na damka amanar yaron nan ga Waziri da Ya Musa. A karo na biyu" sannan yayi musu sallama zai tafi Abdullah ya rike hannun shi, idanun shi cike da kwalla. A hankali ya zame hannun shi ya dafa kafar shi yana faɗin. "Kar ka damu, zaka samu kulawa anan sosai" Gyada mishi kai ya yi hawaye na zuba mishi. Sannan ya tafi, shi kuma waziri ya kama hannun shi, suka shiga cikin gidan. Anan ya same Kubrah babu wanda yayi na'am da ita asalima kamar kan su a haɗe yake akan ta. Domin tunanin su, da goben su yana kan Arshan. "Ya haka baku tafi sashin ku ba?" Murmushi tayi, nan da nan ya umarci wasu bayi aka fara gyaran sashin su. Rike hannun Abdullah yayi ya shiga kowanni bangare da shi, kafin ya ya dire shi a sashin su, can yamma Ya Musa ya zo, yaga Abdullah. Cikin girmamawa ya dauke shi suka kara fita. Washi gari tun asuban farko ya bar gidan zuwa masallaci, koda aka idar da sallah an sha mamakin ganin shi ko ace waɗanda suka zo, wannan dabi'ar Hayatudeen Abdullahi Noye ne. Kaf masarautar shi yake fara isowa masallacin kafin ladan da liman su iso. Ana idar da sallah, ya jima zaune bai magana da kowa ba. Sai da rana ta fara d'agawa ya tashi ya fita, dattawan masarauta suka bishi da ido, tun yana haka ya fara bayyana wasu irin dabi'u, wannan idan ya kai shekaru ashirin toh wallahi baki daya zai bukaci mulkin ne. Shi kuwa daga nan hanyar gida ya nufa domin ya san Innar shi tana niman shi. Yana zuwa daidai tsohuwar bishiyar nan, yaga an shimfida mishi kilishi ga kayan karyawa har yana tiriri. "Karaso ranka ya dade! Wurin nan naka ne." Kallon mutumin ya yi, sannan ya isa wurin ya zauna, zuba mishi abinci mutumin yake cikin girmamawa. Har ya gama ya koma gefe, juyaws yayi yana kallon yadda mutanen wurin suke rayuwa, iya shi yake gani sai mutumin da yake tsaye a kan shi. "Kai Abdullah!" Galadima ya buga mishi tsawa, mikewa yayi jikin shi yana rawa. "Me kake yi a wurin?" "Kar ka kuma jin tsoron wani mahaluki sai Allah babu abin da zasu iya maka zauna kaci abincin ka" zama yayi ya cigaba da cin abincin shi. Lokacin da ya gama mutumin ya shafa kan shi yana faɗin. "Muna nan muna dakon ka" abin ya daure kan Galadima yadda yaga Abdullah yana murmushi, sannan ya wuce shi. Haka rayuwar ya cigaba da tafiya, bangaren Abdullah sai a hankali. Domin takai koda yaushe yana wurin tsohuwar bishiyar nan, a cikin irin wannan yanayin, wata rana suka dauke shi har tsawon kwanaki biyu. Hankalin Kubrah ya tashi koda ya dawo. Ta saka shi a gaba da fada. "Sadauki ka kyauta kenan? Ka tafi ka bi aljanu kasan abin da zaka janyo min ne? " Lumshe idanun shi yayi, tare da gyada mata kai. "Magana nace ka min ba shiru ba" ta fada a tsawace. "Kiyi hakuri, zai daina." Ya Musa ya fada, yana kallon shi. Wucewa dakin shi yayi, ya kwanta bai kuma fita ba. Washi gari Waziri ya dauke shi har wurin Sarkin yakin Deehar, akan a koya mishi yadda ake kare kai. Bayan ya kai shi, ya wuce fada. Ya samu kowa yana cike da shi. "Waziri mun ji ka ɗauki wancan Yaron ka kaiwa Sarkin Yaki Uzairu, meye nufin ka?" "Nufina ya zama jarumi kamar mahaifin shi, laifi ne idan nayi haka?" "Amma kasan akwai Arshan ko?" Garkuwa ya fada a fusace. "Toh shima ku fito da shi a basu horon tare" "Allah ya sauwaka ya yi horo da yaron da babu tabbacin jinin." Wani irin ƙara fadar yayi, tare da girgiza, kamar damar fadar zai fado ya rugurguzo kan su. "Ka iya da harshen ka." Waziri ya fada yana barin fadar, a hankali abin ya fara kokarin tab'a kimar su, domin a ganin su bai dace zakewar da Waziri da Ya Musa suke ba, dan haka wata safiyar Juma'a. Aka fito da Arshan. Shima fari ne kyakyawa, me zubin Fulanin asali kasancewar mahaifiyar shi bafulatana ce. Lokacin da yazo filin, kallon Abdullah yayi, ana take mishi baya har da lema sabida rana. Hannun Abdullah yana rike da wata karamar kari da baka, dan ya ce shi harbi yake son koya ba yaki da takobi ba. "Bilyaminu rufe mishi idanun shi. Ya gwada harbawa" Sarki Yaki Uzairu ta fadi haka, rufe mishi Idanu aka yi, ya juya ya sake Harbin idanun shi a rufe. Daidai kan allon haka ya sake harbin, babu abinda yake kara bawa Sarkin Yaki Uzairu tsoro sama da yadda yaron yake daukar kome kamar ana bude mishi ƙwaƙwalwar shi. "Barka da isowa Yarima Arshan, ga guri ka zauna" Cire Mayafin da aka rufe mishi, fuska yayi yana kallon Arshan da aka kira Yarima, shi kuwa kusan wurin da ranka shi dade. Jikin shi ne yayi sanyi ya sunkuyar da kan shi ƙasa. Ya ce. "Barka da isowa Yarima Arshan" "Wai kai ne Abdullahi?" Arshan ya tambaye shi yana mishi kallon kaskantacce. "Eh" ya fada kan shi a kasa. "Hmm! D'ago na ga kanka" Kasa d'ago kan shi yayi ai. Ko ba kome Arshan ya bashi shekaru uku, dan haka ya ki d'ago kan shi. Dariya suka saka shi da masu kula da shi. Haka suka gama tsulla iskancin babu wanda ya kula su, suna tafiya Ya Musa yazo daukar shi. Ya same mishi zaune. "Wani abu ya faru ne?" "A'a muje" ya fada suka nufi gidan, haka abubuwa marasa kyau da dadi suka fara faruwa, a gefen waziri so yake a tabbatar da Abdullah shi ma Yarima ne, Amma abin mamaki wallahi mutanen nan, suka ki suka kafe akan basu yarda shi din da ne ga Sarki Hayatudeen Abdullahi Noye ba. Wannan abin ya kara dagula lissafin Waziri baki daya. Amma bai sare ba, dan baya son sarewa. .... A wurin koyar yaki, shi Yarima Arshan bai iya ko rike takobi ba, amma idan ya tafi wurin tsabar rashin mutunci. Haka zai ta takalar Abdullah da magana, ko kuma yayi ta sakawa ana mishi dariya. Duk yadda yaron yaso Daurewa sai ya kasa domin mulki a jikin shi take, basaraken asali baya jure cin zarafi. Dan haka ya dauki wata sanda wadda ake koya musu yaki da shi. Ya nufi wurin Yarima Arshan. Ya zabga mishi akan cinyar shi. "Wayyo Allah!" Ya fada yana yarfe hannu shi. Ya kuma tsulla mishi, ya fasa ihu yana kuka. Cikin fushi masu kula da shi, suka yo kan Abdullahi, ganin haka yasa shi ya sandar, ya ja zai gudu kamar wanda aka danne kafar shi ya tsaya cak, tare da rufe idanun shi. Hannun shi ya bude sandar ta koma cikin hannun shi. Ya ja kafar shi daya bata ya shafa layi yana me bude idanun shi da suka yi wani irin fari fat.... *Me dan kwakur yake nufi? 🤔🙄 Ikon Allah ba dai wani abu ya same shi ba zai yi fada da wadanda sun haife shi sau goma... Muje dai zuwa* #Mai_Dambu *A Hausa historical Ancient* For more information chat me:08130269651 *......DASHEN ALLAH 🌳* Mai_Dambu... BABI NA SHA BIYU (12) The book isn't free Ya nunawa mutane girma da darajar Abdullahi, karshe bai yi kasa a gwiwa wurin nima mishi magani, sai dai duk inda suke je babu nasara. Haka yana ji yana gani suka turo aka tafi da shi, a lokacin da zasu tafi ya rike hannun Abdullahi. A sanyayye ya sake hannun shi, aka shiga da Abdullahi da Kubrah da ta ci kuka har ta godewa Allah, tunda ta baro masarautar take jin kamar iska me dadi take shaka, yanzu zata koma. Haka suka tafi cike da kewar Inno da mutanen masarautar Rano, sai da suka kwashe kwanaki, sannan suka isa Deehar. ★‡★ Zura idanun shi yayi cikin wutar yana wasu surukatai, kafin ya hasko Abdullahi,.ya kuma watsa wani abu wutar ta tashi sama. Abdullahi a jikin wutar. "Yaron nan yana da shekaru goma sha biyar zai iya zame muku matsala tun yanzu ku sabunta shi, domin ta haka ne zaku rayu cikin aminci da ƙwanciyar hankali. Daga lokacin da ya fahimci kan shi toh Na rantse muku da abin bauta na, sai ya sare kawunan kowa ya giciye shi a sama. Ku san abin yi" Shiru suka yi suna kallon shi. "Toh yanzu ya zamu yi? Domin dai inda yake akwai tsaro me mugun karfi ba a yarda da wanda zai je wurin su ba, sannan shi kan sa an haka shi fita. Ko waje baya fita idan aka ce a kashe shi zai zama tashin hankali mara misaltawa, don haka dole ne a gare mu, ku nime mafita da tsari domin ba zai hana mu abin da muke ba." "Ya rage naku, shiga rijiya ko ku shiga da ka, ko kuma ki fada yadda zai muku" Tashi suka yi suka bar wurin bokan tabbas Abdullahi ya zame musu kadangaren bakin tulu, a kar shi a kar tulu a bar shi ya bata ruwa. Don haka suka shiga tsara yadda zasu yi da shi. ★‡★ "Ina me rokon alfarman ku bar shi yayi rayuwa kamar kowa, shi yasa nazo da kaina Fulani Babba" murmushi tayi sannan ta ce mishi. "Za a bar shi sai dai ka zaɓe rawanin ka ko shi?" Hadiye yawun ya yi, sakamakon jin furucinta. "Yin haka kamar cin zarafi ne ga gidan mu, sannan idan aka yi haka kowa zai fara zargin Deehar ta fara mulkin mallaka da kama karya." Ya fada mata, Murmushi tayi irin ta mashahuran matan da suka ga jiya da yau, kuma suke kara murd'a kambun su yadda ran su yake so. "Ashe? Toh kayi abu daya" ta fada tana tauna citta me koko, sannan ta cigaba da cewa. "Baka da alaka da Kubrah da Ɗanta, toh meye na zakewa ne? Ko kana tayata rage kurucyar ta ne, domin nasan ba haka kawai kake zakewa ba" Lumshe idanun shi yayi da suka yi ja, a hankali ya zare rawanin shi ya cire tare da ajiya mata. "A sake Abdullahi yayi rayuwar yanci, ko kuma abin da ya faru karnin baya ya kuma faruwa a wannan ƙarnin" Dariya tayi sosai kafin ta ce mishi. "Kana tsammanin zaka iya sayan jama'ar Deehar ne? Kar ka mnta mune muka baku damar mulkar deehar idan muka ce bama yi zaku zauna ne? Toh idan ka sake na fusata sai Deehar tayi ambaliya da jinin ƙabilar ku" Murmushi yayi sannan ya ce mata. "Fulani Babba, ni banoye ne jinin noyewa yake yawo a jikina, idan kuka sake wani abu ya sami Sarkin Noyawa na gobe, sai mun shafe ƙabilar ku da suka kasance butulai ga Al'ummar Noye" "Waziri Kamilu, masu iya magana sun ce inda ba kasa!" "Nan ake gardaman kokuwa, Fulani Babba! Nan ake gardaman kokuwa, wallahi ba zamu kyale ku ba." Yana gama gaya mata magana ya fita ya bar gidan kafin su yi yunkurin niman hanyar da zasu cutar da shi,.ya yi kokarin fitar da iyalin shi, y fitar da wasu daga cikin iyalin shi. Musamman karamar matar shi da tsohon ciki, tare da babban da babban amintaccen bawan shi da dukiyar da zasu rike, dama Allah bai bashi haihuwa da yawa ba, yaran shi uku ne kuma duk mata ne, sai wannan Amaryan da ya aura bayan rasuwar Hayatudeen, tana da Yaro kamar Abdullahi, duk da Waziri yaso ya hada su, sai Kilishi itama bata da kishin kai sai yadda aka yi. Sai wacce take bin kilishi tana aure a masarautar Karaye na kasar kano, sai daya tana aure a masarautar Bauchi. Iya su ya haifa, sai Amaryan da yayi aura ita tana da d'a namiji dan itama bata haihuwa a kai a kai. Koda suka masarautar, anyi nasarar kamata amma Amintaccen bawan Waziri ya samu guduwa da Abid, domin lokacin da aka kawo musu farmakin ita tace su tafi kawai Abid ya tsira. Ita zata koma wurin mijin ta. Koda aka kawo ta, dare yayi dan haka Waziri bai sani ba, yana can wurin su Abdullahi domin yana da labarin abin da zai faru a cikin wannan daren. "Ya Musa ka ɗauke su, ku bar Masarautan Deehar, don Allah ka kula min da su, kar ka dawo sai lokacin da ya bukaci sanin asalin shi." Fita suka yi ta kofar baya, sannan suka fara gudu,.a lokacin an kawo hari gidan, waziri suka samu dan haka suka tasa kewayar shi zuwa fada. Anan yaga iyalin shi baki daya, bakin cikin da takaici ya cika ran shi. "Meye na iyalina a cikin wannan al'amarin?" " Ina Abdullahi da Kubrah suke?" Galadima ya tambaye shi. "Ban sani ba" ya basu amsa. "Toh ba damuwa haka ma Arziki ne, ku musu yankan rago har itama me cikin can!" Tare matar shi yayi yana faɗin. "Zaku kunco yakin da zai kare nan kusa ba. Kar ku fara" "Garkuwa ji wai kar mu fara, uban waye ya ce maka ba zamu iya tare yakin ba? Ai sai mun shafe ƙabilar noye hankalin mu zai kwanta, dan haka ku shiga gida gida, duk inda kuka san yan ƙabilar noye suke a fitar da su, kashe su." "Mai gida! Ka gaya musu inda suke don Allah kar a taba wanda bai ji ba bai gani ba." "Ko na gaya musu ce miki aka yi zasu bar su ne? Ai ba zasu bar su ba. Domin zuciyar su cike take da zalinci babu abin da zan gaya musu " Haka suka tasa keyar su har waje, kafin tsakiyar dare, an tara kabilar Noye baki daya, sai da aka kwashe majiya karfin sannan aka daure su wuri guda, aka watsa musu mai da ya yi. Suka kunna musu wuta. Matan su kuwa a wurin akai ta keta alfarman su,.ana kashe su. "Ku kamo min matar waziri itama mu d'anna irin nata." Tsayawa yayi a gaban matar shi da ta gama tsorata. "Ba zan iya kallon kuci zarafin al'ummar Noye da mata na ba, zai fi kyau idan kuka kashe ni sai ku baza zalincin ku." D'aga hannu Galadima yayi daga can nesa aka wurgo wata irin mashi, ta huda kirjin Waziri sannan suka nufi matar shi, tsoro da tashin hankali ya sakar mata da jini kamar an yanka dabba, ganin halin da take ciki yasa Garkuwa yana zuwa ya sare kan ta. Zalinci me suna zalinci aka yi shi a wannan daren, sannan suka saka nimo musu Abdullahi, domin sun san basu bar cikin masarautar ba. Dan haka suka nufi cikin masarautar, haka suka yi ta niman su,.kafin suka hango wata barauniyar hanyar da ba a cika bin ta ba, dan ta shekara kusan dari, sannan ita kanta hanyar tana cikin dajin kwankwamai ne, dan haka suka bi wannan hanyar. Dajin kwankwamai wata irin daji ne da take dauke da wasu miyagun Aljanu da dabbobi, duk da an rufe kofar ne tun kafin hawan sarki Hayatudeen Abdullahi Noye, lokacin mulkin Abdullahi Shehu Noye, aka rufe hanyar tare da niman tsarin Allah ya kare masarautar da miyagun dabbobin da Aljanun. Sai akayi kofar karfe aka rufe hanyar, sannan aka manta da wannan barauniyar hanyar, tsawon karni guda. Sai yau Waxiri ya samu mukulin kofar ya bawa Ya Musa. Dakyar kofar ta bude, lokacin da ta bude wani irin busashen iska ne suka shaka mara dadi da ni'ima, wadda ya haifar musu da jin ƙishirwa me tsannani. Rufe kofar suka yi, sannan suka nufi cikin dajin tare da dawakan su, a guje. Duk da dare yayi, Abdullahi yana tare da Ya Musa. Kubrah tana ita ɗaya, haka suka yi tayi ta gudu,. Sai da suka yi tafiya me tsananin a cikin duhun dare da duhun dajin. Kafin suka fahimci ana biyo su. Harbin su aka shiga yi tare da niman kashe su, amma basu samu nasara ba, sai akan Dokin Kubrah, wurgi yayi sa ita, dole Ya musu ya ja linzami, ya tsaya cak sannan sauka tare da riko hannunta, yana goye da Abdullahi. "Ya Musa ka tafi da shi kawai,.don Allah ya tsira domin ya wanke dattin da yake Deehar" Sake Harbin aka yi ta kwala ihu, tana me zubewa kasa. "Ka tafi nace" ta fada cikin azabar da take ji da gudu ya nufi dajin, harbin shi suka yi da baka, sai da ya sake wata irin kara, sannan suka cigaba da gudu, yana jin ihun ta da kakarin ta. Bai tsaya ba. Amma yana jin dumin jikin Abdullahi da ruwan da yake sauka a kafadar shi. Duk da baya gani amma jikin shi ya bashi,.wani abu ya same Innar shi. Haka suka cigaba da gudu, dake yana rungume a kirjin ya musu bai san halin da yake ciki ba. Sun yi gudu sosai wanda yasa har asuba suka isa saman kan dutsen kogin kwankwamai. Domin har asuba tayi. Isowa suka yi da wuta a hannun su. "Ya Musa ka bamu wancan kurma, beben, makahon zamu rabu da rayuwar ka shi muje bukata " "Ba zan baku shi ba, sai dai ku kashe ni" "Haka ka zab'a?" "Fiye da haka ma" ya basu amsar yana nazarin idan suka fada tabbas bai zama dole su rayu ba, sannan idan ya basu Abdullahi bai zama dole su bar su a raye ba. Wannan shine ake kiran gaba kura baya siyaki. Dan haka ya juya bayan shi. Jifan shi suka yi da gatari, ba tare da ya shirya ba, suka fada cikin ruwan me ɗauke da mugayen abubuwan tashin hankali. ...... *A Hausa historical ancient* 500₦... Insha Allah' a tuntube wannan number +2347035133148 Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga Union bank #Mai_Dambu ```Haseer collection dealer ce kayanmu suna da sauqi sosai price dinmu price din sari ne zaki samu kayan mu cikin sauqi alhmdllh ga kadan daga ciki ina Matan iyayen giji! Yau ga sabon labari mun zo muku da shi kawo kunnen ku kuji labari. 1: royal jelly 2500 me 60pc babba 19k me 365pcs 2: sugar wanita 2500 3: extreme maca 4000 4: vitamin c 2200/2500 5: vitamin e 2000 6: gluta white 2500 7: khusus 3500 8: pesona 2500``` +234 803 879 6871 zuku iya tuntubar Number nan..... #Mai_Dambu *......DASHEN ALLAH 🌳* ```Haseer collection dealer ce kayanmu suna da sauqi sosai price dinmu price din sari ne zaki samu kayan mu cikin sauqi alhmdllh ga kadan daga ciki ina Matan iyayen giji! Yau ga sabon labari mun zo muku da shi kawo kunnen ku kuji labari. 1: royal jelly 2500 me 60pc babba 19k me 365pcs 2: sugar wanita 2500 3: extreme maca 4000 4: vitamin c 2200/2500 5: vitamin e 2000 6: gluta white 2500 7: khusus 3500 8: pesona 2500``` Mai_Dambu... BABI NA SHA DAYA (11) The book isn't free Bayan son daukar abin da Nahira ya gaya mishi, amma tsoro da fargaba ya cika mishi zuciyar shi. "Ko ba yau ba, wata rana shi din zai zamewa al'umma haske a cikin duhu." Komawa wurin Abdullahi yayi ya dauke shi, suka bar garin Nahara, lokacin da suka isa masarautan ana kiraye-kirayen sallah asuba. Dan haka ya wuce da shi ba tare da kowa yasan da fitar su ba. Washi gari da safe aka tashi da wani babban al'amari. Domin baki daya Abdullahi bayiia ji baya gani. Idanun shi tar kamar madara amma kuma an wayi gari baya ji baya gani, sake farantin hannun ta Kubrah tayi ta fashe da kuka, tana me jijjiga shi amma ina baya ganinta. Hannun shi ta kai fuskar ta, yaji danshin hawaye, kamar yana ganin ta, haka shima hawaye ya shiga sauka mishi. A hankali labarin abin da ya same shi ya fara yawo a cikin masarautar, musamman gidan sarautar da maganar munafuncin bai kaɗan bai yawa. Sosai aka yi ta yayyata al'amari ta kai baya fita ko nan da can, waziri da kan shi ya kawo mishi wata sandar da kakan Abdullahi ya tab'a amfani da shi, yazo har gidan ya lallube hannun shi ya danka mishi. Yana shafa kan shi. Samun sandar da take kamar ta tarihin masarautar yasa shi fara fitowa waje yana shan iska. A haka ma bai tsira ba, Dan Yarima Arshan yana dibo abokan shi, su zo su kwace sandar suna mishi dariya, sannan wani abin takaici idan suka kwace sandar suka yi, wannan ya dake shi wannan ya mare shi, karshe sai sun kai shi kasa hankalin su yake kwanta. W ani lokaci haka Ya Musa zai zo ya dauke shi, amma baya tab'a kuskure ya nuna gajiyarwa shi a abin da ake mishi. --- Duk wani bangare hankalin mutanen da suke son haka maraba da halin da yake cikin. Dake akwai sauran Yaran marigayi Hayatudeen Abdullahi Noye, wanda basu yi aure ba. Dan haka aka shirya gaggarumin biki, duk wani shigar da za ayi, an tura mishi shima a matsayin dan gidan, dan haka bayan an daura aure, Ya Musa ya mishi jagora har cikin gidan inda za ayi kome a harabar Fulani Babba. Lokacin da suka isa wurin ya cika, dan haka suna isa aka fara sanarwan gashi ya iso. Wurin da zai zauna aka bashi, aka fara hidima duk da bai san me ake yi ba, haka aka kawowa kowa abinci har da shi, Allah da ya tashi taimakawa bai ci kome ba, kuma ko tab'a kome bai yi ba.. Fulani Babba tana hakimce ta ce a kai mata shi. Haka suka rike sandar shi har inda take, wucewar shi Yarima Shehu yaji ya sake Boyayyen ajiyar zuciya. "Waye ya wuce!" Ya tambayi Matar shi da take kusa da shi. "Yarima Abdullah!" "Allah sarki!" Ya furta a hankali, har wurin da Fulani take aka kai shi wurin ta. Riko hannun shi tayi tana faɗin. "Ya Musa kace anan kayi aure ka tare?" Murmushi yayi cikin girmamawa ya ce mata. "Ko daya ai da kai da kaya duk mallakar wuya ce." Murmushin da bai kai fatar baki ba, yayi sannan ta kalli Ya Musa. "Ance baya ji baya gani?" "Eh haka Allah ya ƙaddara, sai dai ni na fi tunanin lokaci ne zai gabatar da haka imma yana gani ko baya gani" Kallon masu zuba abinci tayi sannan ta gyad'a musu kai, a hankali suka kawo abinciin, aka saka a gaban shi. Daukar abincin tayi ta mika mishi, tare da tallafar hannun shi ya fara ci. A hankali ya fara cin abincin, wanda yake gauraye da kasa, da yaji da gishiri. A hankali yake ciki yana lumshe idanun shi, wanda kana gani zaka fahimci a rikice yake, amma tsabar juriya da kuma yadda Ya Musa ya mishi alama da hannu akan duk abin da xa ayi ko da zaa bashi kar ya tab'a tsorata ko ya shiga damuwa. "Ya Musa kace Abdullahi akwai jarumta?" Ta tambayi ya Musa. "Shi jarumta ba koyar da shi ake ba, haihuwar mutum ake da shi ranki shi dade." Mika mishi ruwa tayi ya masa ya saka a bakin shi, lumshe idanun shi yayi saboda azabar zafin ruwan, a hankali ya ajiye mata, jikin ta ne yayi sanyi ta kalli abincin cikin borin kunya ta ce. "Ba da fatan ka koshi" ta dauki abincin ta kai bakin ta, furzawa tayi tare da kiran me raba abincin. Yana zuwa ta saka aka kama shi. "A kan me zaka kawo gurbataccen abinci ga Yarima Abdullah" "Tuba ranki shi dade, afwa." Haka suka gama hayaniyar su, a wurin tashi ya koma wurin zaman shi, Arshan ya saka mishi kafa, ya fadi suna kallon abin amma babu wanda ya yi magana, sai d'ago shi Ya Musa ya yi. Murmushi ya yi sannan suka koma wurin zaman su. Haka aka tashi taron, sai da suka koma hanyar gida ne, ya saka hannun shi a bakin shi ya yi ta kakaro amai, Allah da ikon shi sai da ya amayar da abin da ya ci, sai wanda ba a rasa ba. Koda suka isa ya gaji, kwanciya ya yi, kallon Ya Musa tayi sannan ta ce. "Wani abun ya ci?" "I, amma ya yi aman sa." Ya bata amsa, idanunta cika da kwalla, ta cigaba cewa. "Ina son mu bar Deehar wallahi zuciyata bata da nutsuwa a nan." "Ina me baki hakuri, amma tabbas barin ku Deehar akwai matukar wahala." Sauka kwallar suka yi masu matukar zafi da ciwo, ba yau ta fara kuka ba amma a tsakanin wadannan lokutan tsoro ne me tattare da firgitarwa, bata da garkuwa sai Allah. Sadauki yayi kankanta da fadawa masifa irin wannan. "Babu wata hanya ce? Gaskiya ina son barin Deehar" "Ranki shi dade, barin garin nan daidai yake da rasa rayuwar kowannen mu, dama mu rayuwar mu domin ku muke yin shi, na ginu domin nayi biyayya dan haka duk inda zaku rayuwar mu fansa ce a gare ku." "Na gode sosai" ta fada, Haka suka yi ta niman hanyar da zasu fita daga masarautar amma abin mamaki babu wata hanya, haka kawai aka kara tsaurarra tsaron da babu irin shi a masarautar, karewa sai da ta kai sashin su, an zuba wasu irin dakarun kota kwana. Wannan abin ya kara firgita Kubrah dan ita da danta basu cikin kariya, domin an wayi gari fitar da Abdullah yake an hana shi, baya fita ko ina, amma a haka suka nimo mishi malami da yake koya kishi karatu. Domin rufe bakin Waziri da yake kalubalantar su, haka ya taso cikin kangin rayuwa, ita kanta Kubra niman raba su ake, amma Ya Musa da Waziri suka tsaya akan su, duk yadda ka nime izinin ganin su, sai a ce a tafi Fada a nime izinin. A cikin wannan yanayin, Mahaifin Kubrah ya zo. Fir aka hana shi, ganin su. Sai da ya kwashe kwanaki kamar biyar. Kafin aka nimo Ya Musa ya shiga da shi cikin gidan. Koda ya ga kubrah da Abdullahi sai da ya yi kuka, tare da niman izinin tafiya da ita, amma suka hana shi dan haka ya ce musu. "Zan tafi masarautar Rano, domin su shiga alamarin ba zan iya jurar ganin jika na da Y'ata cikin mugun yanayi ba. Wallahi Gara ganin mutuwata da na gan su, cikin tashin hankali da damuwa ba." Babu wanda ya tanka mishi, haka ya gama hayaniyar shi yayi tafiyar shi. Tabbas yace gara yaga mutuwar shi da yaga halin da Kubrah take ciki, sun cika mishi kudirin shi. Domin sai da aka bishi a baya har zuwa iyakar kasar kano da Deehar, sannan suka kashe shi aka daura gawar shi akan dokin shi, ya kai shi masarautar Rano. Wannan tashin hankalin tab'a, Innoh sosai ta dimauce ta shiga damuwa babu diyarta babu mijin ta da jikan ta. Wannan abin ya tab'a kimar Masarautar kano dan haka, aka tura dan sako har Masarautar Deehar, sai ga manyan dattawan Masarautar sun zo ta'aziya, tare da wanke kan su abun ya tab'a zukatan al'umman masarautar Rano, dan haka Sarkin Kano da na rano, suka bukaci a kawo musu, Abdullahi da Kubrah, sun amsa da Toh, domin bayan komawan su, an kawo su amma sai dai zuwan su na tsawon kwanaki uku ne, domin kuwa a tare suke da dakarun, sannan suka tura sakon cewa ana bibiyar rayuwar Abdullahi ne yasa aka tsannanta masu kula da shi, duk da haka Sarkin Rano yayi bakin kokarin shi wurin nunawa *A Hausa historical ancient* 500₦ #Mai_Dambu *......DASHEN ALLAH 🌳* Mai_Dambu... BABI NA SHA UKKU (13) Lekawa suka yi domin tabbatar da cewa sun nutse a cikin ruwan, sannan suka juya daga saman dutsen, dan su tabbatar da sun cika aikin su. Daukar gawar Kubrah suka yi zuwa cikin cikin masarautar, aka hada da nasu Waziri da Matar shi. Ba a tab'a gashi tashin hankali kamar wayewar garin Laraba ba, domin sun ga abin da ya basu tsoro ya kuma gigita su a duniyar su, sun shiga mawuyacin hali a ranar, wanda ya kama muguwar tsoro da tashin hankalin a cikin masarautar. Har ta kai babu me iya tari ba tare da an zubar da jinin shi ba. A hankali suka kame sauran kabilar Noye suka yi ta bautar da su, sannan suna fad'ada masarautar da karfin tsiya. Sai da ta kai ta kawo masarautar babu wani me iya ja da su. Hatta sauran masarautun ƙasar hausa domin karfin zaranta mazan da Deehar take ta ita, sannan bayan haka suna da wani irin karfin tsiya da idan suka tunkari gaba nahiya sai sun rusata. Gashi Allah ya azurta su da dimbin arzikin albarkatun kasa, domin ana tono zinari, wacce da ita aka kara gyara manyan manyan hasumiyar masarautar, yadda daga nesa ka hango su zaka fahimci cewa akwai arzikin ban sha'awa da ban mamaki. Allah ya kara musu Ni'imar arzikin noma, domin suna noma na fitar hankali, har ta kai ana fita da shi kasuwancin sauran makotan masarautar. Haka shekaru suka yi ta tafiya, suna kamo kananun yankuna da basu da addinin musulunci, suna mai dasu bayin su. A gefe guda suna da burin shiga garin Nahara, domin sun ji labarin cewa a can a ka kai Abdullahi Noye jinya. Kuma an tabbatar musu hakan. Shi yasa suka yi ta kokari shiga Nahara, amma abin ya ci tura. Sannan duk abin da ake ana yin shi ne yadda Arshan zai yi mulki shi yasa Allah ya dauke mishi tausayi da imani, bashi da imani da tausayi. Tun yana dan shekara goma sha biyar yake kallon Mata ba a bakin kome ba. Domin haka zai saka a shigo mishi da su dasu suna rawa tsirara gaban shi, wadda haka yake masifar burge shi yaga mace a tsaye da diri tana rawa a gaban shi,.yafi kome kwantar mishi da hankali. Sannan abin da yake kara mishi farin ciki, yaga ya kusanci mace an daure mata kafa da hannu yana yadda yake so. Domin tun daga lokacin da idanun shi ya fara budewa ya zama mara kunya na fitar hankali. Baya jin maganar kowa sai na Fulani Babba domin son shi take kamar tayi yayya. Hatta Uwar shi Zulai sai da aka rabata da shi, tana ji tana gani a ka kore ta a masarautar tare da mata gargadin kar a kuma ganinta. ★‡★ Bayan shekaru ashirin da takwas. Kauyen Nahara. Gidan Mijinyawa. Shigowar shi gidan kenan da wata tumemiyar littafi, ya zubawa yar budurwar da ba zata wuce shekaru sha uku idanu. "Baban mu ka dawo daga aikin Allah?" Ta fada tana washe bakin ta, "I, na dawo Easther." Ya fadi haka yana kallon ta ganin yadda kayan Jikinta suka b'aci da datti. "Easther" "Baban mu, muje ka huta ai kawai yau na tsokano zuma ce, garin gudu na faɗa a gulbi" ta amshi littafin shi, ta wuce bukkar shi. Raba idanu take domin tasan Mama Uwa sai ta zane ta, tunda ta tsokano zuma ya harbi wabi, wato Abigail kuma ko a gaban Ubansu ne sai ta dake ta. Balle kuma a gaban Mijinyawa kakan su. "Sannun ku da gida?" Bur Mama Uwa ta fito, da bulalar ta. Kallo daya yayi mata ya dauke kan shi, tunda yasan bai da ikon hanata dukar Easther din. Ai kuwa ritsa ta tayi a dakin Baban su. Dama gata katuwa, dan haka ta tare kofar bukkar. "Wani ɗan banten uban ne yace ki tsokano zuma?" "Na rantse miki da Yesu Almasihu Abigail ce." "Zaki ci kundugurun ubanki yau kuwa!" Ta fada tana nufar ta zata dake ta. Aikuwa Easther ta taki sa'a ta bangajeta suka zube s kofar dakin. Ta haura kanta, ta fice daga gidan baki ɗaya. Gidan Nahira ta nufa, ta zauna a kofar gidan shi tana share kwalla. A hankali ya fito da sandar shi da yake dogarawa, ya zuba mata ido. "Kyakyawa!" Juyawa tayi tana kallon shi da dara-daran idanunta. "Idan kika samu dama, ki nima mana yanci kin ji." "Kaka kenan! Wani yanci bayan nima ba yancin nake da shi ba a gidan Ubana ba" zama yayi yana kallon ta, sannan ya ce mata. "Ke ce yar matar Magaji da ta koma garin su?" Washe baki tayi tana kallon shi, sannan ta gyad'a kanta. "Je ki kira min Baban ki" ya fada mata. "Toh" ta fada cike da tsoro. "Ina zuman da kika ciro bayan kin kore su?" Murmushi tayi sannan ta ce mishi. "Na bawa Jatau, dan yau bai da abinci ni kuma na samu kanzo na ci dazun!" "Kin kyauta" Da gudu ta juya, tana tafiya tana tsalle, ta tuma can ta tuna nan. Har ta isa gidan su. Zata shiga gidan, ta hango Lati. Dan gidan Me garin Nahara. Kallon juna suka yi, sannan ta wuce cikin gidan. Ita ya ce yana so amma haka Abigail suka kwace mata shi, a soron gidan ta hadu da Babanta, yana yiwa wasu matasa uku da suka zo amsar addinin Kiristanci wa'azi da nuna musu irin arzikin da rabo da yake cikin addinin, murmushi tayi domin ba karamin kaunar Addininsu da mahaifin ta take ba. Hannu ta saka a bakinta sannan ta kai goshinta, da kafadar ta hagu da dama. Sai da ya sallame su, sannan ya kalle ta yana zaune bisa kan kututture. "Kyauta me yasa baki jin magana? Kin fi son kullum ayi ta dukan ki ne?" "A'a Baban mu, inji Nahira wai kaje" Kura mata idanu ya yi, zuciyar shi tana tsoron kar wani abu ta kuma tsokanowa ba. "Me kika kuma tsokanowa?" "Na rantse da Yesu Almasihu ban yi kome ba" ta fada tana zare idanu. "Toh muje" Haka ya sakata a gaba, suka tafi har gidan Nahira. Murmushi ya yi. "Me yasa kake tunanin zata aikata wani abu? Akwai batuttuwar da ya da ce ka sani amma dole kayi hakuri. Ita din kai ka haife ta amma kaddaran ta ba irin na kowa ba ne, yadda take kyauta a zuciyarka haka take kyauta wata rana a gare mu, sai dai na hango hayaki da wuta yana ci a garin Nahara. Amma ban kawo akwai tsaftaciyyar ruwan da zai kashe shi ba, sai shekaru biyar da suka wuce lokacin da ka kawota bata da lafiya" Shiru Nahira yayi sannan ya cigaba da ce mishi. "Ka bar maganar masu magana, amma ita zata zama farin wata sha kallo" "Na gode sosai Nahira." Daga haka ya koma ya riko hannunta suka bar wurin. -- Da daddare suna zaune dake ya zo bukkar Mahaifin shi ne, dan haka ya shiga bashi labarin abin da Nahira ya fad'a, matar Baban shi ta goma sha biyu, me suna Zunkud'i ta saka kunne tass ta kwashe kome, ta sulale kamar zata ta fi gona bahaya, ta tsallake ta nufi sashin shi Mama Uwa. "Ke Mama Uwa kina ina Nahira ya buga kasa a kan yar kishiyar ki, da alamu zata shahara a duniya " Dukar kirjinta tayi. "Ke Zunkud'i kar ki kashe ni, maza su ki kai ni kushewata. Kyautar ce zata zama wata a duniya?" "Kina mamaki ne? Toh bari ba gaya miki abin da ya kai Magaji sashin mu kenan, dan haka sai kin tashi tsaye kamar yadda kika raba zaman lafiya tsakanin Uban da Uwar dole kiyi haka." "Na gode da wannan labarin" ta fada tana kwafa. "Haba ina sai kin bani mad'i domin ba zan kawo labari irin wannan na tashi da godiya ba. Miko min mad'i domin gobe nazo da wata labari me zafi " Tashi yayi ta nufi inda goron kori take ta zuba mata madi me yawa a wata karamar akushi. Ta bata tana faɗin. "Duk abin da kuka yi da Mijinyawa ki gaya min " "An gama" Haka ta fita tana farin ciki, sannan ta nufi sashin su. -- Abigail da Easther suna dandali, inda ake gad'a, idanun ta yana kan yan mata da samari. "Sannu kyakyawar Nahara" juyawa tayi ta kalle shi, sannan ta mai da kanta wurin wutar da aka kunna s filin. Duk mazan wurin sanye suke da fatar namun daji, haka dabi'ar su take, maza suna rufe alauran su da fatar ne kamar fatari, kirjin su kuwa saka fatar suke kamar Mayafi, mata kuma kuma suna rufe dukiyar fulanin sune da fatar, a daureta ta baya har zuwa cibiyar su, sai fatari da suke sakawa a kugun su har zuwa gwiwar su. Suna Kwalliya sosai, domin mazan har wani abu suke sakawa kamar hula, ko fatan kan kura ko ta zaki. Wanda yafi jarumta dai shi yake shigar Alfarma. Su kuma Yan matan, zasu gyara gashin kansu da wurri, musamman ake musu kananun kitso kamar ta kabilar fulani, sannan ta jera a gashin su. Suna da wata al'ada, duk da kasancewar su maguzawa, basu hakewa mata sai an Nahira ya saka musu albarka. Sannan duk macen da tayi sake wani abu ya tab'a budurcinta, toh ba makawa, sai masifa ta fadawa alummar garin Nahara, da wannan suka yi imani domin asalin garin Nahara sunce an kafata ne da wata budurwa wacce take da sunan Nahara, a da can baya garin baya rabuwa da hari da kuma ambaliya da annoba, da manyan manyan bokaye suka yi bincike sai suka tabbatar idan garin zai samu kariya dole a sadaukar da mace budurwa wacce bata tab'a soyayya ba. Haka yasa suka amince aka sadaukar da Nahara da cewa duk wacce ta bada kanta ba a yantatta ba toh tabbas zata janyo musu fitina da masifa, sun rike wannan al'adar kuma ana kan ta tun zamanin iyaye da kakanni. Kallonta yayi yana murmushi. "Me yasa baki magana?" "Ba a tsaga min baki dan na zama magananiyya ba!" "Tow yayi kyau, kin san irin kyan da kike da shi kuwa? Ba mamaki masana ilimin tarihi basu gaya miki kina kama da Jaruma Nahara ba" "Na shiga uku! Inji barawon zuma ni a suwa? Karere bikin kawar kawa." ```Haseer collection dealer ce kayanmu suna da sauqi sosai price dinmu price din sari ne zaki samu kayan mu cikin sauqi alhmdllh ga kadan daga ciki ina Matan iyayen giji! Yau ga sabon labari mun zo muku da shi kawo kunnen ku kuji labari. 1: royal jelly 2500 me 60pc babba 19k me 365pcs 2: sugar wanita 2500 3: extreme maca 4000 4: vitamin c 2200/2500 5: vitamin e 2000 6: gluta white 2500 7: khusus 3500 8: pesona 2500``` + 234 803 879 6871 zuku iya tuntubar Number nan..... *A Hausa historical Ancient* 24/Nov/2022 #Mai_Dambu *......DASHEN ALLAH 🌳* Mai_Dambu... BABI NA SHA BIYAR (15) Mijinyawa Bamaguje da yake cikin kauyen Nahara, babban mutum ne da yake noma da kiwo, uwa Uba shi din baduku ne da yake sarrafa fata da jimar su zuwa wasu sassa domin fatauci. Mijinyawa yana da mata goma sha daya, kuma a cikin matar shi nan babu wacce ta haifa mishi ɗa sai dangana, matar shi ta sha daya. Lokacin da ta haifi Magaji sai ta mutu, ko ganin dan bata yi ba. Magaji ya taso cikin kulawar matan Ubanshi goma russ din nan, domin sun fahimci idan kana son shiga toh dole ka kaunaci magaji. Sai ya zama Magaji shi ne abin kishin matan gidan, domin kuwa kowacce tana kyautatta mishi ne domin kaunar Uban shi. Duk da ba wani kishi aka yi a zaman su ba, sai gashi Magaji ya zama ɗan da ake kishi akan shi kowacce so take lallai ta rike shi dan Mijinyawa ya so ta. Asalin sunan Mijin yawa, Danladi ne amma saboda yawan aure aure yasa aka saka mishi mijin yawwa. Saboda zumunci da jin dadin yadda suke kyautattawa dan shi yasa shi ma yayi musu ixinin su dauko yaran Yan uwan su. Kafin Magaji ya cika shekara goma gidan ya cika da yara, kuma Mijinyawa shi ya basu damar rike Yaran kamar Magaji. Saboda gata irin wadda Magaji ya samu yana da shekaru goma sha biyar aka mishi Aure da Uwa, sai dai Uwa ta kasance mace me yawan wabi. Tana haihuwa dan baya wuce shekara daya ya koma. A lokacin karfin Mijinyawa ya fara ja baya, sai ya fara fita da Magaji zuwa fatauci da sana'ar shi, idan suka tafi suna wata biyar wata shida. Haka ya cigaba da tafiya da shi har Magaji ya cika shekara ashirin lokacin duk wadda ya ganshi ya ga cikakken namiji, ga kyau ga kuruciya. Haka yasa duk inda ya shiga sai ya samu masu bashi mata, domin shi mutum ne me yawan fara'a da kamun kai. A lokacin da ya cika shekaru talatin a duniya ya zama me daukar duk wani nauyi da gidan su baki daya. A lokacin da ya kara zama shahararren attajiri a cikin garin Nahara, domin yana da jakuna na shi na kanshi, sannan yana da doki daya. Domin fa a lokacin me arzikin sayan doki ba karamin attajiri bane, dan haka da yawan mutane sune mishi kallon me kashin kudi alfadari. Ana haka Magaji ya tafi fatauci can gabashin nahiyar bakaken fata, inda ya sauka a kasar Habasha a lokacin. Kwanan shi biyu, ya shiga kasuwa da kayan da yazo da shi, kasancewar basu samu irin kayan shi, sai suka fara saya kamar hauka. Kuma Allah ya taimaka yazo da jakuna kusan guda goma sha biyar da kayan, haka kayan suka yi ta karewa. Magaji yana da baiwar fahimtar Yaren duk ƙasar da ya shiga,.kuma wannan dabi'ar Fatake ce. A cikin sati biyu ya iya Yaren su ta Amhara. Sosai a cikin satin na uku ya fara karya musu harshe, lokacin da ya cika wata guda zuwa biyu nan, suka hadu da Jessica, ita din yar ƙabilar Amhara ce da take cikin kasar babanta Babban malamin majami'ar catholic ne a wancan zamanin. Duk da kuwa suna riko da addinin Kirista bai hana su bawa Yaran su abin da suke so ba, dan haka lokacin da suka ji labarin soyayyar ta da shi, sun kira shi suka mishi tambayoyi ya bada amsa yadda ya dace sai dai ya gaya musu shi bai san wata addini bayan maguzanci ba, basu yi mamaki ba, dan haka suka tallata mishi addinin su, wanda ya amsa hannu bibbiyu. Uwa Uba bai boye musu yana da iyali ba, basu ki ba. Domin suna son duk abinda Jessica tace tana so. Ba ayi bikin ba, sai bayan ya dawo ya gayawa Mahaifin shi da matar shi, ai kuwa tayi tsalle ta diro ba zata zauna da kishiya ba. Shi kuwa ya ce mata ba zai fasa ba, idan da ya bi na mutane toh tuntuni ya dace ya yanta wasu mata a gaban Nahira. Jin haka yasa ta hakura, ta shiga faffutukar niman maganin da abin da zata haifa ba zai mutu ba. Watan shi biyu ya koma aka yi auren shi da Jessica, suka bude rayuwa me albarka da kaunar juna. A lokacin ya maida hankali sosai wurin kasuwanci da niman Ilimin addinin Kirista. A haka suka shekara bakwai lokacin Ta haifi yarta Mace wacce a take ya saka mata suna da Kyauta, dan bai kawo zata haihu kusa ba. Ta haifi yarinyar ranar Easter san haka aka saka mata suna Easter. Tare da saka mata Albarkan iyaye da kakanni. Da mata Kyakyawar fatan zama mace me daraja, domin sun yi imani duk macen da aka haifa ranar Easter zata kasance mace me darajar da babu irin ta a cikin alumma. Lokacin da Easter ta cika shekaru biyar zuwa bakwai a lokacin Magaji wanda ya koma Jacob, ya dauki Jessica zuwa garin su, da tarin dukiya me yawan gaske. Domin iyayen ta attajirai ne. Lokacin da suka isa garin Nahara, Easter ta fara wani irin zazzaɓi har da suma. Aka suka mata yan dabaru kafin su isa gida, amma ina dole kafin su isa gida sai sun tsaya a gidan Nahira, domin shine akan hanya. Amma wani abin mamaki shine suna isa kofar shi suka same shi a kofar gidan yana tsaye, da kan sa ya amshi yarinyar. "Haba Nahara! Kishin ne ya motsa akan kyauta? A kyale ta mana, ai itama tana da irin hasken ki sai dai nata daban da naki! Idan har Nahara ruhinta me tsarki ne toh tabbas da kanta zata albarkaci kyauta" Ya dauki lokaci yana magana kafin, Easter taja numfashi. Ya mikawa Magaji yana faɗin. "A kula da ita, domin daraja ce da ita ba kamar sauran Yaran mu ba." Da farko Jessica bata yi imani da abin da ya fada ba. Amma kuma lokacin da suka isa gidansu Magaji sai ta fara gasgata abin da Nahira ya gaya musu. Jessica tasha mugun wahala a hannun Mama Uwa da sauran Matan Mijinyawa, domin macen da namiji yake so baya iya boyewa haka ya kasance domin Magaji ya kasa boye kaunar shi me girma akanta. A lokacin Wabi wacce suna zuwa ya sauya mata suna zuwa Abigail, tana sa shekara goma. Yayin da Easter take da shekara bakwai. Tsana da tsangwama yasa baki daya basu sakewa a gidan sai Magaji yana nan, a hankali lokaci ya tafi. Ga damuwar gidan su Magaji yasa Jessica rokon shi alfarmar ya mai da ita gida, ta gaji ba zata iya zama a cikin gidan ba. Fir yaki toh yana sonta, dan haka ta nemi taimakon Nahira, shi kuma ya roketa da ta bar musu Kyauta. Ganin girman shi da abin da yake mata, akan matsalar Yarta yasa ta hakura ta bar kyauta, da saka idanun shi. A cikin yaran Magaji yasa mutane biyu suka rakata har garin su. Bayan wata uku suka dawo bayan an basu sakon Kyauta. Haka yarinyar nan ta girma cikin wahala da azaba, idan Yaran gidan suka yi abu ita ake daurawa, ita kan ma ta saba abu na faruwa koda bata nan, ana fara magana zata ce ita ce. Wabi idan tayi abu, karshe ita ce zata amsa akan ita ce, koda kuwa kashe Easter za ayi ita babu ruwanta, ita kuma Easter tana amsar laifin Wabi ne ba dan kome ba sai bata da kowa sai Wabi. Amma ita tana ganin ai dole Easter ta amshi duk abin da tayi domin ita ce karama. Haka suka taso, kome ya faru zata ce Easter ce. A dawo labari. ---- Jikinta yana rawa, taja da baya tana girgiza kai. "Yanzu kin fi son ki ga an kashe yar uwarki? Haba Kyauta meye a cikin wannan duniyar da ban miki ba? Tun da Mamanki ta watsar dake na rike ki kamar nice na haife ki ashe ba zaki iya bada rayuwar ki domin Yar uwarki ba? Shi kenan ta je a kashe ta, Abigail wuce ki tafi a kashe ki, son kai da son zuciya yana tare da masu son dawwama a gidan duniya" "Mama Uwa!" Abigail ya kira sunanta cikin kuka. "Ki je bakome wadda ya miki haka Nahara ba zata bar shi ba, yara goma na haifa kece kawai naga girman ki, wayyo nayi asara na boni na lalace" Riko hannun Abigail tayi, tana girgiza mata kai. "Idan har na barki kika tafi waye zai kula da Mama Uwa kamar ki? Na amshi haka ba kome bane kake da saka ran samun shi. Na roke ki da ki kai Mama na wurin da aka binne ni" sannan ta share hawayen ta, ta juya ta fita daga dakin, ta wuce dakin Baban su. Ta zube a gaban shi tana kallon shi. "Ban yi riko da Addinin mu ba, na fada hallaka na ci amanar Nahara, tsinuwa ya tabbata a kaina, zan tafi na isar musu da cewa nice na aikata zunubi mara iyaka, ka yafe min" Daga haka ta juya ta fita daga cikin gidan, ajiyar Zuciya Mama Uwa ta sauke. "Idan har ta mutu yau, tabbas zaki bar Nahara izuwa Deehar a can akwai rayuwa me albarka, zaki tafi can ki rayu koda a baiwa ce domin cika min mafarki na na haihuwar Kyakyawar Y'a irin ki" "Mama ina ne Deehar?" "Masarauta ce da take tsallaken ruwan Nahara, ki tafi can ki rayu domin ki nunawa Nahira cewa bai isa yayi kome ba. Alwashin sa akan Easter karya ne. Ke zaki rayu a cikin farin ciki da daula me yawan gaske!" "Idan har haka ne toh ba makawa sai mun share tunanin me cewa ba zamu kai labari ba... 500₦ Mai_Dambu *......DASHEN ALLAH 🌳* Mai_Dambu... BABI NA SHA HUƊU (14) Matsowa ya yi kusa ita, tayi baya tana kallon shi bakin ta a sake. Lashe bakin ta tayi tana zare idanu. "Waye kai?" "Nalado" ware idanu tayi sosai cikin tsoro ta ce mishi. "Na gidan rumbun hatsi?" Lumshe idanun shi yayi yana budewa a hankali akan ta fess. "Kin amince na kai maganar mu gaban Nahira?" "A'a" ta mike jikin ta yana rawa, Cike da mamaki yake kallon ta. "Me ya sa?" Ya tambaye ta, "Ai zaren ba irin yadin ba ce." Ta fada tana mikewa, shima mikewa yayi. "Jima mana"ya ce mata. "Wai kai lafiyar ka? Yau naga duniya tow ce maka aka yi zan kula ka ne" "Ai kuwa da kin kula shi da kin ci uwaki" Juyawa tai tana kallon yarinyar da bata wuce tsarar su Abigail ba. Murmushi tayi mata sannan ta ce mata. "Wai ke da ni kike?" Ta tambaye ta, "Sai ka karci kan uwarki zaki fahimci da wacce nake." Juyawa Easter tayi tana kallon gefe da gefe, kafin ta ce mata. "Eh tow Kya karci ta uwatai" sannan tayi gaba abin ta, haka take bata san tsoro ba, ba ta san fargaba ba. Abu daya ta sani matukar tana da gaskiya wallahi babu me tab'a lafiyarta. Shan gabanta yarinyar tayi tana faɗin. "Dan Ubanki kafirin nan, da ya butulcewa abin bauta, kar na kuma ganin ki." "Tauuu" ta dauke ta da mari, rike kuncinta tayi tana kallon Easter da ko a jikin ta. "Yo da nasan wancan abin yana kula ki, dan kan Ubanki ai da bai ishe ni kallo ba, wawuya me abin faɗa" da matukar kunya a samu mace a cikin garin Nahara tana fada akan Namiji, sabida girmama Jaruma Nahara, suna da wani irin alfahari akan kasancewar su mata, babu namijin da ya isa su yi fada da shi, koda kuwa kwace maka shi aka yi wannan jijji da kai da alfaharin Jaruma Nahara yana jinin su. Tun da ta tsinka mata mari tayi tafiyar ta, shima Matashin tafiya yayi ya barta cikin kunya da tashin hankali. A hanya kuwa daukar kara tayi tana tafiya, "Lati kar ka min kome, kasan matukar ka d'aga min fatarina tsinuwa da masifa zata auku na hada ka da Jaruma Nahara kar ka min kome" ware idanu tayi tana kallon wurin bishiyar tsamiyar da yayi duhuwa, tana kuma jin muryan Abigail. "Ba wani abu xan yi ba, gogawa zan yi ke kamar baki waye ba. Ai idan muka fita wajen Nahara ba karamin dadi muje ji ba mata da kan su suke zuwa mana" A hankali take takawa tana jin muryan Lati, a hankali ya leka hasken farin wata ya haska ko ina amma ban dasu. "Su waye ne a wurin?" "Na shiga uku! Mayyar nan ta gan mu" inji Abigail ta ture shi tana daura fatarin ta, da kuma matarin Kirjinta. Fitowa suka yi, ta saka hannu a baki tana mamakin su. "Me za a goga? Kuma a iya za a goga?" Ganin bata fahimci kome ba yasa suka mai da ita shashasha na gaske. "Ai babu kome kawai jin ciwo tayi nake son goga mata ganyen tsamiya" tab'e baki tayi, daga haka ta wuce abin ta. Janyo Abigail yayi jikin shi yana cewa. "Ki san yadda zaki yi amma ba wani abu bane, duk fada ake da camfi" Juyawa tayi ta ga yadda suke manne da juna. "Na shiga uku! Me kuke yi ne haka?" Sake ta yayi yana me cewa. "Ina duba ciwon ne" bata iyawa da takaicin su, dan haka ta nufi gida abinta. -- A daren Magaji yana kwance a bayan Mama Uwar, har barci ya fara daukar shi ta ce mishi. "Ban fahimci makomar Wabi da Lati ba, shin ba za a yanta su bane?" Dan ita a tunanin ta, ai auren Lati da Wabi shine abin da zai hana Kyauta zama wani abu. Bude idanun shi yayi sannan ya ce mata. "Ki yiwa yarki fada kar ta zama wutar da zata tadda mana fitinar da bamu da ruwan kashe shi" "Ban gane ba Magaji?" "Eh haka na faɗa." Ya juya abin shi bai kuma tanka mata ba, haka ta kwana cikin ranta a kudire da mugun niyya. Asubar farko, ta nika garinta sai gidan Nahira. Yana zaune a dakin shi na aiki ta same shi, "Nahira meye kace akan yar kishiyata?" Ta tambaye shi, Lumshe idanun shi yayi yana motsa bakin shi. Kafin ya bude idanun shi. "Ban san me zai faru ba, sai dai goben su tana hannun abin Bauta. Bai zama dole sai na duba yanayin su ba. Sai dai ita Yar kishiyar ki zata iya zama farin ciki ga al'ummar Nahara" "Y'a ta fa?" "Ban san kome akan ta ba, sai dai ta kiyayye abin da take yi ita da Lati!" "Karya kake Nahira! Ita sai ta zama fitilar farin ciki ga Al'ummar Nahara. Idan kuma kana ganin zaka iya tow ga fili ga me doki" "Bakin cikin mutum shi yake kashe shi" daga haka ya nuna mata hanya. Fita tai tana jin kamar ta kona gidan Nahira ta huta, tunda ya sake maganar ya shiga kunnen Magaji tayi imani cewa ba zai bar yar shi haka ba. Dan haka koda ta isa gida, ta samu yaran suna ta diban ruwan amfanin gida. Kallon Easter tayi bakin ciki da hassada ya cika ranta, yarinyar wata irin boyayyen halitta ce da ita, idan har nan da shekaru uku zuwa hudu, ta zama cikakkiyar mace, tabbas Yarta lokacin ta tashi aiki. Shi yasa duk rintsi ba zata, tab'a barin ta tayi aure ba sai Wabi tayi taga inda Wabi tayi, kafin tayi nata wannan shine alwashin ta. A can rafi wurin diban ruwa, Lati ne yazo yana jiran Abigail wato wabi. Tana zuwa dake tasan da zuwan shi ta cewa Easter. "Kin ga ki tafi ki dawo, kafin nan nayi wanka sai ki zo min da wasu kayan sawan" "Hmm" ta bata amsa, Haka ta dauki tulun ta nufi hanyar gida, ita kuma Abigail ta bi inda Lati yake mata magana. Tana isa wurin shi ya amshi tulun. Ya ajiye mata. "Ina Kyauta?" "Ta tafi, kafin ta dawo ai zaka gama" ta fada tana kallon shi. "Eh amma ai kinsan ba zata dawo da wuri ba ko?" "Eh ba zata dawo ba." "Tow" ya janyota jikin shi, sannan ya shiga tab'a ta, ta ko ina. A tsorace ta ce mishi. "Kace min camfi ne babu wani abin da zai faru ko?" "Ke babu abin da zai faru duk karya ce" Ya zare fatarinta, ya shiga bin tsakanin cinyoyinta, wani irin kuka ta saka da ƙara. Toshe mata baki yayi, shi ba yau ya fara ta'adin shi ba, amma ita ce mace ta farko da ya samu a matsayin cikakkiyar mace. Ganin zai hallakata yasa ta fara kokarin kwacewa daga jikin shi. Ai kuwa ya saka mata karfi baki daya, ta koma ta mike mishi. Lokaci guda garin Nahara ya koma wani irin duhu da yanayi me ban tsoro, tashi yayi bayan ya gama biyan buƙatar shi ya shiga tattab'a. Amma iya bata motsi, ganin duhun har tafin hannun shi baya gani yasa shi, tashi a guje ya bar wurin duk da ba haka yaso ba. - Bude idanun shi yayi yana kallon garin. Kafin ya hango Easther da take tafiya a tsorace. _Nan da wasu yan kananan Lokuta kaddran yaranka zata sauya. Ita wannan babban al'amari yana bibiyarta Yar Uwarta kuma ban san me zance ba! Amma tabbas akwai abubuwan da ba kowa zai sani ba_ Bin ta yayi da ido kamar zai kirata, kafin yayi tunanin haka tayi nisa, A bangaren Nahira fitowa yayi yana kallon yadda garin yayi duhu. "Sun karya mana tsari da kariyar mu! Bamu da hanyar tsira." Ya faɗa., A hankali garin ya fara washewa, ya koma kamar da. Ganin garin yayi haske yasa ta, nufar rafin anan tayi ta niman Wabi bata ganta ba. Sai a can ta hango kafarta. Da sauri ta isa wurinta, turus tayi a tsorace ta sake ƙara zata juya Abigail ta riko kafar ta. "Na hada ki da abin bautar Baban mu, ki rufa min asiri, kar ki fadawa kowa ki min alkawarin haka" cikin tsoro ta ce mata. "Nayi me yasa miki?" Ta tambaye ta tana matsawa jikinta. "Ya cuce ni yayi min dadin baki, yar uwata Easther ki min alkawarin ba zaki tab'a tona min asiri ba." "Nayi miki babu wanda zai tab'a sanin haka" Ruwan tulun ta dauka ta wanke Jikinta, suka nufi rafin tayi wanka suka koma gida, lokacin da suka isa gida, nan take bawa Mama Uwa labarin karya wai faduwa tayi a rafi bata ganin gabanta har ta fada akan wani kututture ya suke mata gabanta. "Nice na taimaka mata ma" Gyada kai Mama uwa tai, amma bata yarda ba. "Kyauta ki boye maganar nan kar ki yarda ki gayawa kowa kin ji" Gyada kai tayi tana tausayin Yar Uwarta. Haka Mama Uwa suka yi ta kula da Abigail babu wanda ya sani. Zuwa yamma likis, ta warware kamar babu abin da ya faru da ita, Suna zaune a dakin su ita da Easther aka shigo gidan aka fada musu sakon me gari da Nahira. "Ana kira ga Iyaye da Yan mata matukar sun san akwai abin da yarsu tayi toh maza su turata gidan Nahira a kashe ta. Domin tare abin da zai faru a gaba." Riko hannun Mama Uwa tayi cikin tsoro. "Mama Uwa!" Girgiza kai tayi. Zuciyar su baki daya a rabe yake, suna shiga cikin dakin su. Ta kalli Easter. Zubewa Mama Uwa tayi a gabanta tare da hada hannunta dukka biyu. "Easter ki taimaka mana kar na rasa Wabi! Nasan boye min gaskiya ku ka yi... ```Haseer collection dealer ce kayanmu suna da sauqi sosai price dinmu price din sari ne zaki samu kayan mu cikin sauqi alhmdllh ga kadan daga ciki ina Matan iyayen giji! Yau ga sabon labari mun zo muku da shi kawo kunnen ku kuji labari. 1: royal jelly 2500 me 60pc babba 19k me 365pcs 2: sugar wanita 2500 3: extreme maca 4000 4: vitamin c 2200/2500 5: vitamin e 2000 6: gluta white 2500 7: khusus 3500 8: pesona 2500``` + 234 803 879 6871 zuku iya tuntubar Number nan..... *A Hausa historical Ancient* 24/Nov/2022 #Mai_Dambu Wacece Easter? 500₦... Insha Allah' a tuntube wannan number 08130269641 Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga Union bank #Mai_Dambu *A Hausa historical ancient #Mai_Dambu *......DASHEN ALLAH 🌳* START YOUR GOLDEN HOURS NOW.... 08130269641 HURRY UP DON'T MISS IT... Mai_Dambu... BABI NA SHA BAKWAI (17) Baki daya idanunta da ƙwaƙwalwarta ya tsaya cak da aiki, tana zaune ne amma idanun ta da tunanin ta abu daya suke ta maimaita mata. Wato kashe Baban su da Nahira tare da dan Gidan Nalado. Maza uku da suka nime kare ta, domin kar a kashe ta a kan idanunta aka kashe su. Duk gaggara da rashin jinta, sai da ta kai tana tsanar kanta. Fisgo kafarta badakaren yayi da karfin tsaya ya fara kokarin zare mazargin wandon shi. Tare da jan ta gefen da babu hayaniya, ita kuwa sai bin shi take, yana kai ta wurin ya ture ta ta fadi ƙasa kanta ya bugu da wani dutse, "dumm!" Kan ya mata tana jin yadda yake ratsa cinyoyinta da abin da bata san meye shi ba idanunta a rufe suke rub. Sai dai jin karar da taji da zubar ruwa me dumi yasa ta bude idanunta. Tana kallon gawar badakaren wanda ya zube a jikinta matacce. Ajiyar zuciya ta ja daga nan bata kuma sanin me yake faruwa ba, sai da rana ya kwala sosai. Ta bude idanunta tana kallon inda suke a katon jirgin ruwa suke. A hankali ta tashi zaune tana jin Jikinta kamar an daureta, ga kayan da bata san irin shi ba, an daura mata. Kallon matan garin Nahara yasa ta rarrafawa zata nufi wurin su. "Tsinanniya mara albarka karki zo inda muke kar mu ma rashin albarkanki ta shafe mu." Inji Mama Uwa, Cak ta tsaya tana kallon su, koma tayi ta kwanta tana haki, tare da rungumar kafarta tana kuka. Sautin kukanta ne yasa Sarkin Yaki takowa har inda take, ya durkusa ya mika mata wani gurasa. D'ago kai tayi tana girgiza kanta. "Amsa kici" ya fada yana mika mata, tashin hankali da damuwar da take ciki ya ishe ta, ko yunwar bata ji. Amsa tayi ta ajiye a gefenta. Tana ganin yadda aka bi sauran matan da b'antaren gurasan, "Waɗannan matan baki dayan su, mallakar Deehar ce kar wani yayi gigin tab'a koda hannun su ne, domin suna karkashin kulawar Masarautar Deehar ce. Kamar yadda ya faru da Fairoz haka zai faru da duk wanda ya kusanci daya daga cikin su, wannan sakon Galadima ne da Fulani Babba." "Mun ji, mun amince." Suka fada baki dayan su. Mika mata goron ruwa yayi ta shige abin shi, domin bata wuce sa'ar Yar shi Rayyanah ba. Ruwan tasha ta wanke fuskar ta. Sannan ta kalli yadda suke cin gurasar hannu baka hannu ƙwarya, sannan ta fahimci ita yar gata ce domin ba a daure ta ba, kamar su yadda aka saka musu igiya aka daura su. Rarrafawa tayi ta turawa Abigail gurasarta. Sannan ta koma ta kwanta. Kafin ta mike tana tafiya a hankali, har ta isa bayan jirgin. Tana kuka kamar ranta zai fita, tare da dukar kirjinta. Tana kallon yadda suka bar garin Nahara wuta naci da alamu an shafe ko ina babu wannan Albarkan da ake da yakinin suna da shi. Jin shashekar kukan ta yasa shi lekata. Yana ganin yadda ta rike kirjinta tana kuka. Yasa shi fitowa har inda take. "Yarinya me yasa ki kuka?" "Garin Nahara" ta fada tana kallon shi. "Me yasa kuka mana haka? Meye muka muku da zafi haka? Bamu tab'a cutar da kowa ba, hatta dabbobi suna da ikon tafiyar da rayuwar su yadda suke so me yasa?" "Shekaru ashirin da takwas, an kawo wani mara lafiya garin ku, tun daga lokacin ake son sanin ta ina za a karya garin ku, domin laifin su na amsar mara lafiya" Jiri ne ya kwashe ta kamar zata fadi. Ta koma ta zauna a ƙasa, sai hawaye shar da yake zuba mata. "Laifin mu kawai taimakon da Nahira yayi?" Ta tambaye shi tana kallon shi. "Ba shi ne laifin ba, akwai wata gaskiyar da ya boye akan Yaron, dan haka ake niman shi a lokacin ruwa a jallo, ba a samu shiga Nahara ba. Karshen Yaron mara lafiya ya mutu." Wani irin razana tayi tare da ja baya. "Shima ya mutu?" "Eh Deehar bata daukar reni, sannan bata daukar ganganci. Tana aiki ne bisa fasalin da ta zama Yarinya ta kar ki kara tambaya ta" "Kun kashe min Babana! Kun kashe Nahira min, sannan kun kashe shi a daidai lokacin da ya bada rayuwar shi domin ceto na! Idan har na shiga ina kace toh Shegiya aka haife ni " kafin ya fahimci abin da take nufi, ta fada ruwa tsundum. "Ina kuke!" Da gudu dakarun suna iso, dan haka suka fada ruwa, domin ceto ranta. Koda suka fada tasha ruwa sosai, cikinta yayi tirtsitsi, tana fitowa yasa aka kunce wasu mata biyu, suka matse cikinta, sai ga ruwa ta hanci da baki. Sai da tayi ta aman shi, sannan barci yayi gaba da ita. Lokacin da ta farka sun isa garin Deehar, a bakin ruwa suka tsaya, shi yasa aka tashe ta. Ganin wata duniya, da bata tab'a ganin shi ba. Yasa ta koma zata lumshe idanu, Abigail ta ce mata. "Wasan kwaikwayon ya isa haka." Sake bude idanun tayi, taga suna mikewa, sai lokacin ta lura itama daure take da igiya hannu da wuyar ta, suna shiga kofar garin aka fara rangad'a gud'a, ana jifar su da tumatur, ana musu bakar magana. Kafin su bar cikin talakawan Deehar, an wulakanta su, haka suka wuce har zuwa lokacin masarautar Deehar. Rike hannun Abigail Mama Uwa tayi tana faɗin. "Na gaya miki, kina da farar ƙaddara, shi yasa muka samu kan mu da shigowa cikin Deehar, idan har muka yi biyayya toh wata rana sai kin haifa mana jinin gidan nan." Tana jin su bata yi mamaki ba, domin tun a jirgin ruwa ta fahimci bata da kowa sai ita ɗayan ta. Ai kuwa suna isa cikin Masarautar, aka fara nuna musu hanyar da zasu nufa. Yan mata aka raba su da iyayen su, tare da nuna musu wani hanya. Su kuma iyaye mata aka nuna musu hanya. "Mama!" Abigail ta fada da ƙarfi, tana niman isa wurinta. Janta aka yi tare da labta mata bulala, ihu ta tsalla, wani bafade mara imani da tausayi ya daka mata tsawa. Hadiye kukan ta. Easter ta riko hannunta, suka nufi hanyar da ake nuna musu. "Kyautah Mama Uwar!" "Kar ki samu za a dawo mana da ita." Ta fada tana share mata hawaye. Haka suka nufi wani babban gida me ɗauke da wata ƙatuwar zaure. Sannan aka watsu kamar dabobbi. Kaya aka kawo aka bisu da shi ana basu, kafin aka ce musu. "Ku tashi, kowacce ta ajiye kayan ta, sannan akwai zanin wanka a can dakin ku yi tafiyar jerin gwano, zaku kowacce ta dauka ta dawo wurin kayanta" "Toh" Haka suka yi ta shiga dakin, suna daukar zanin wankar me kyau da kauri. Sannan suka dawo wurin kayan su. Suna tsaye aka nuna musu wata ta kofa. "Zaku shiga wancan dakin, za a duba yan matancin ku!" Kallon juna suka yi, Abigail ta rike hannun Easter hankalinta a tashe. "Kyautah" "Meye?" Ta tambaye ta, "Zasu bude gaban mu ne su duba," "Toh ba shi kenan." "Kyautah ki taimaka min, kar su gane ni" "Wannan Alƙawarina ne!" Haka yan matan suka yi ta shiga, sai da aka zo kan Abigail,.tana shiga da Easter ta fasa wata irin kara, ta zube a wurin tana hauka da bori. Dole ba a duba Abigila ba, aka turota masu dubawan suka leko. "Wacece yar Uwarta." "Nice" Abigail ta fada Jikinta yana rawa. Ta kama Easter ta kaita gefe, ganin murmushi akan Abigail yasa ta, fahimtar ba a duba ta ba. Dan haka ta ware ta koma layin karshe. A hankali yazo kanta. Tana shiga suka sakata ta cire kayan jikinta. Sannan suka bude kafarta, tare da saka wata karfe me kama da halittar da namiji, a tsorace. Sakamakon azabtar da ta ji. Haska wurin suka yi, suka samu kofar a rufe take da angurya yayi kaca-kaca a wurin. "Tashi ki daura zanin wankar ki" Tashi tayi a hankali. "Kande ita zamu sakata a cikin sunayen masu zuwa bangaren waye kenan?" Kallon Easter tayi sannan ta ce mata. " A kaita shashin Yarima Shehu, dama suna niman me yiwa Fulani Aliyah hidima! Sauran da daya ta dazun a kaita bangaren Fulani Babba, yan mata uku a kaisu bangaren Kilishi. Guda uku akai bangaren Magajiya. Sai biyu a kai su ɓangaren kwarkwarah Biyu Zinaru da Zuwairah. Sauran a duba kosassun cikin su a kai su ɓangaren Yarima Arshan a can zasu yi ta mishi hidima." Duk da an raba basu, amma sai da aka banbanta su daga kayan sakawan su. Abigail an basu koriyar doguwar riga. Sai wasu jajjayen riga, Easter an bata kalar zinari domin kalar ita ɗaya ce da shi. Sannan aka tara su a wuri guda. "Zaku fara aiki daga gobe! Sannan dokokin masarautar Deehar, ta haramta Sata, idan kayi sata za a yanke maka hannu. Idan kabi namiji matukar ba wanda aka zab'a maka ba, sai an maka bulala, idan aka kama ka da laifin cin amanar masarauta za a kashe ka. Idan aka same ka da ɗaukar zancen wani bangare a kai a kai wani bangaren toh a kai ka gidan Yari, sannan kowacce ta zauna inda aka kaita ban da yawon duba inda aka kai yar uwarki, ban da Gulma da yad'a labarin da ba haka ba. Abin da ya kawo ka shi za a kayi idan har aka same ka da laifin haka toh hukuncin ka kisa ce. Sannan lallai dole kullum ana zuwa amsar abinci a wurin girki muje ku ga wurin" Haka aka saka su a gaba suka tafi. Sannan Kanden ta ce. "Wajibi ne idan inda kika aiki suna nemi ki kwana kizo, ki sanar mana bayan gari ya waye kin gama aikin ki, toh ki dawo wurin nan, domin akwai gyare-gyaren filin masarautar Deehar da Harabar shi." Suna isa wurin girkin shima zaure ne babba. "Barka da zuwa, Uwar Bayi Kanden" jinjina kai tayi, sannan ta juya ga Yan matan. "Nan ne wurin abincin ku, kowacce ta dauki kwanon ta kuma ban da hayaniya." Ta fada haka suka yi ta dauka. Kallon Easter tayi da take tsaye. "Ke!" "Baki ji bane?" "Naji" ta fada dan haka tana isa wurin daukar kwanon, ta dauki nata ta koma gefe. Kallon yadda doguwar rigar ya kwanta a jikin yarinyar, duk da yanzu ta fara girma, amma tana faɗin kafin nan da wasu shekaru kugunta yafi haka fadi da bunƙasa. Zata tsaya sai yarinyar ta isa matakin mace. Amma ba zata yarda ta barta a haka ba. Hango Mama Uwa Abigail tayi, da sauri ta nufi inda take tana cewa. "Mama na" itama Easther ta nufe su. Dakatar da Easter tayi tana faɗin. "Kar ki tako inda nake! Tsinanniya wacce ba zata yi albarka ba." Kallon Easter matan dakin suka yi. "Garin mu ya haramta mace ta bawa namiji kanta. Amma wannan tsinaniyar ta ja mana bala'i. Duk wanda ya rab'e ta sai ya fada masifa." Takawa Uwar Bayi tayi iyaka wurin ta. "Wace ce miki ita?" "Yar mijina ce" Mama Uwa ta fada da kwarin gwiwa. "Toh ki adana kiyayyarki, domin ba zamu dauka ba.... 🤣😭 Yau kamar wacce kuka min asiri nayi typing dayawa! 500N Mai_Dambu *......DASHEN ALLAH 🌳* Mai_Dambu... BABI NA SHA SHIDA (16) Masarautar Deehar. Yau kimanin shekaru ashirin da Takwas da rabuwa da duk wani me musu gani gani, don haka cikin nasara Galadima yana zaune wata hankaka ta shigo fadar. Tuni mayakan ko ta kwana suka fara kokarin farmakar shi, ya d'aga musu hannu. Sauka ya yi a kafadar Galadima, ya juya yana kallon hankakan. Kafin ya mike a hankali ya nufi cikin gidan, babban zauren saukar baki na musamman ya shiga. Hankakan ya tashi a kafadar shi ya sauka a kasa, a take ya rikid'e zuwa wani tsoho me yalwan farin gashi da tarin shekaru masu yawan gaske. Rike yake da sandar karfe yana dogarawa. "Duk da lokacin sa'a tana kara bunkasa nahiyar mu, shi yasa nake son na gaggauta gaya maka rundunar mayaka su nufi gaɓɓar takun Nahara. Sun karya alkadarin kauyen." Shafa kan shi yayi yana kallon Galadima. "Kar ka manta ku kashe mazan kauyen da yaran su maza ku kamo matan zuwa Deehar ta haka zamu gane wacece me irin tasirin Nahara yadda zamu wanke ta mu bawa Arshan yayi kwana arba'in yana jima'i da ita, idan wa'adin ya cika zamu yankata sai mu mishi wanka da jininta yadda zamu mallaki karfin mulki da da farin jinin Nahara dan mace ce da ta shahara a duniya." Zubewa ya yi a kan gwiwar shi, yana me cewa. "Nasara tana gare ka, na amince yau zamu kai farmaki a garin Nahara" "Kar ka manta ayi yadda nace domin bunkasa nahiyar Deehar." Daga haka ya koma hankaka ya hau kafadar galadima suka fito. Suna fitowa Fadar ya tashi sama yayi tafiyar shi, sannan Galadima ya gyara murya yana faɗin. "Nan da dan wani lokaci, za a fara bikin mikawa Arshan mulkin shi. Dan haka yana da kyau kowa ya sani! Sarkin Yaki q shirya rundunoni da zasu tsallaka Nahara a farmake su farmakar da ba zasu manta ba. A kwaso mana mata da yan matan nahara kar wani badakare yayi gigin kallon wadannan matan domin mallakar masarautar deehar ce, matukar aka samu akasin haka toh kuwa ku shafe rundunar kafin ku iso deehar domin zan yi hukuncin da ban tab'a irin shi ba. A tsawon shekaru" "Mun Amince!" Suka fada baki dayan su, Mikewa ya yi ya nufi cikin gidan, a bakin harabar gidan ya hango Fulani Babba da Yarima Shehu. Bai san me suke tattaunawa ba, amma yadda ya fuskanci Yarima Shehu yana fara'a cikin maganar shi yayin da Fulani Babba wacce shekaru ya mata shura. "Yarima Shehu kenan! Kana tsammanin har akwai mulkin da ya fi namu adalci? Idan na fahimta hasashen ka yana tafiya ne da cewa akwai wani wanda zai iya tsaya mana a gaba?" Murmushi ya yi mara sauti, duk da shima shekaru sun fara ja. Ya lumshe dara-daran idanun shi, masu matukar kyau da haske kamar ta Sarki Hayatudeen Abdullahi Noye. Ya bude su, "Fulani ai ke uwa ce, sannan kin fahimci abin da nake nufi, abin da zai faru ke ce zaki fi kowa rashi. Kuskure anyi shi amma bana tsammanin daga haka akwai gyarar da zaku iya. Kar ku manta tunda kuka tab'a Abdullahi har yau kuna cikin firgici domin ku kanku baku san ta inda yakin zai fara ba. Shi can ya kawo miki labarin kauyen da idanunku yake kai" ya nuna inda Galadima yake tsaye, sannan ya juya yana tafiya da sandar shi. Tun bayan kashe mutanen da aka yi, hatta Mahaifiyar shi sai da aka kashe, ta hanyar zuba mata guba. Yan uwan shi kuwa raba kan su aka yi kowa yana jin haushin dan uwan shi. Wai a haka shi daya ne kaf cikin masarautar yake gaya musu kuskuren shi. Yanzu haka yayi aure yana da matar shi da Yaran shi biyu. Aliyah da Khamil. Su kan yaran lafiyar su lau. "Baka tunani akan Yaran ka ne?" Ta fada cikin kasaita. "Kar ki damu da su, kiyi tunanin kanku Yarana kuwa ko farcen su ba zaku iya kusanta ba, balle har ku cutar dasu. Suna tare da da kariyar Allah." Isowa Galadima yayi ya gaishe ta, yana kallon bayan Yarima Shehu. "Me yasa ba zamu kashe wannan abin ba?" "Waye ya gaya maka irin su Shehu ana kashe su sakarai! Ai idan dasu dole adawar tayi yadda ake so. Sannan idan suna raye dole suga cigaban mu!" Ta fada tana bin bayan shi da idanu, "Fulani! dama akan kauyen da aka kai Abdullahi jinya ne, yau mun samu labarin sa'a zata fara daga yau. " Kura mishi idanu tayi, sannan ta kalli Yarima Shehu da ya yi nisa. "Yaron nan da yana gani toh tabbas da na ce a hallaka shi, sai dai ya gama nakasa babu abin da zai iya sai hakuri. Ya gaya min abin da yake tafe da kai " Ta fada tana kallon shi. "Me yasa kuke son farmakar Nahara?" Nan ya mata bayani cikin wayo da dabara. "Na gamsu amma ka sani dole duk yan matan da za a kai su ga Yarima Arshan a duba budurcin kowacce mace domin kar a dauko mana bara gurbi cikin gidan mu" "An gama ranki shi dade." Ya fada yana kaskantar da kan shi. Sannan ta juya ta koma cikin gidan, ya bi bayan ta da harara. Baki daya sun saka rayuwar shi cikin wani irin yanayi, bashi da ikon kan shi sai nasu, sai abin da suka fada ko suka ce. Ana ganin shi kamar shi ke juya kowa amma wallahi shi ma juya shi ake kamar gwado. ★‡★ Nahara. Tun da ta fito daga cikin gidan su, take tafiya tana share kwalla. Tabbas Mama Uwa tayi gaskiya, amma kuma itama tana da nata burin. Haka zata mutu bata ga mahaifiyar ta ba? Haka zata kare bata ga nata cigaban ba. Haka ta nufi gidan Nahara tana kuka.. "Ki koma bake ake nima ba, domin babu yadda hasken Nahara ya bar ki, haka ki koma" _Idan har aka fahimci bake bane ki sani shima cin zarafin alummar Nahara ne dan haka ki tsaya tsayin daka, ki tabbatar da Nahira kece_ Kalaman Mama Uwa ya dawo kanta. "Nahira nice me laifi ba kowa ba, ni na aikata" "Ki koma nace" Ya daka mata tsawa. "Ba zan iya ba! Nice Nahira nice nayi laifin ni ce na bashi alfaharin Nahara! Ni ce na bada kadaran nahara, Nahira ka hukunta sabida zunubina kafin masifar da ake hangowa zata auku ta auku" "Ai masifa kan ta auku! Bamu da tsimmi bamu da dabara abun da bamu shirya ba, shi samu gani. Duk da nasan ba ke bace. Tawo muje" ya shiga da ita dakin bokancinsa, ya dauki wata irin sarka ya daura mata a wuyarta. "Kar ki sake ki rabu da wannan sarkan. Kyauta rayuwar ki cike take da albarka. Zaki gana da Mahaifiyar ki amma lokacin da yana da tazara. Yanzu ki tashi na kai ki wurin me gari a miki tofin altsine sannan ki sani kece zaki dawo da al'ummar Nahara " Sai da ya gama bata wata irin sirrintacciyar ruwa, sannan ya saka ta a gaba izuwa fadar tunba. A take aka kwabe ta. Hawaye ne ya zubo daga idanun Nahira." Sai da aka zane ta tare da farfasa mata jiki, sannan aka ɗauki bakin shuni aka watsa mata. Sannan Nahira ya basu shawaran a dauke Yara maza da matasa maza a kai su tsibirin kakati. Wannan tsibirin kakati wata irin sirrintacciyar wuri ne me ɗauke da kariya tun shekaru aru aru, ana dauke maza ne idan aka fahimci akwai tarzoman da zata hallaka su. Ai kuwa matasa suka ce babu inda zasu tunda ta iya bayyana kanta, Toh suma zasu bada rayuwar su domin kare Nahara. Dole aka kwashe Yara musu tasowa aka tafi da su da tsofaffin mata da maza. Kallon Nahara tayi hawaye na zuba mata. "Me haka yake nufi?" "Makomar Nahara tana hannun ki kyautah ruwanki ne ki dawo da yancin Nahara ruwanki ne ki rushe ta har abada. Ban sani ba ko zan rayu amma alhakin kare Nahara na wuyarki, kiyi amfani da damar da kika samu domin dawo da kufayin mu." Hawaye ne ya zubo musu, sannan aka shiga yawo da ita gida-gida ana fadar abin da ta aikata. Abin tausayi masu zaginta nayi masu jifarta nayi, kafin su dawo dare yayi, dan haka suna zuwa an hura wutar da zasu jefata, Babanta ya tawo da gudu aka riƙe shi. "Kyautah ba zata tab'a aikata abin da ake zargin ta da shi ba, nasan tarbiyyar da na mata kar ku.." Haske suka gani tare da fashewar wata irin abu, kafin kace me gidajen su ya fara ci da wuta gadan-gadan. "Shi kenan! Ta janyo mana masifa da bala'i a cikin Nahara." Hankulan jama'a ya tashi, kowa gudu yake ya domin ceton rayuwar shi, amma suna fara gudu, za ayi ta sake musu kibiya. Matasan da suka shiga yakin, sune suka iya kare wasu mutanen, amma an gwabza yaki na fitar hankali, dake an ce sarkin yawa yafi sarkin karfi. Kafin wayewar gari, sun yiwa garin Nahara barnan da bata a tab'a yi ba a tsawon tarihin kauyen, sannan suka tattaro mata da yan matan domin an hana a tab'a yan matan. Haka aka bi gida gida, aka kwaso matan da suke gida a cikin su kuwa har da Wabi da Uwarta. Idanun wani badakare ne ya sauka akan Easther wacce take zaune a takure tsirara, ta zubawa gawan Nahira da Baban ta, idanu hawaye na zuba daga idanunta. Jini ya wanke mata jiki. Gefenta gawar Saurayin nan ne da ya tab'a mata magana a dandali. An zo za a harbeta ya tare mata, sannan suka yi ta saran shi.. 500₦ Mai_Dambu .......MASHA RUWA..... GARIN NUMAN. Dake yankin Adamawa, na lardin gwangwola. Garin ya kasance gari me cike da ni'imar Allah, garin da ya kunshe kabilu mabanbanta, garin Masuntan, Manoma, Makiyaya. Gari ne da ya tara al'umma da dukiyar ban sha'awa. AKWAI RUGAR JUME da RUGAR ARƊO waƴannan biyun sune Rugage biyu mafiya dogon tarihi a cikin garin Numan. Don sun wanzu ne tun kafin ƙabilar BACHAMAWA su samu mulki a hannunsu. Ma'ana dai waƴannan rugage sun wanzu tun kafin hawan Hamma Bachama na farko kan karagar mulkimsa. Bayan rikicin da akaita samu yasa tarihin Rugar Jume ya nemi shafewa daga bakin mutanan garin Numan amma kuma har yau RUGAR ARƊO DA RUGAR JUME suna nan. RUGAR JUME. ---- Kasancewar lokacin hunturu, baki daya almajirai sun kewaye wutar da yake ci ne a wurin, sai dadd'ar Muryan su ke tashi cikin sautukan daban-daban na Alqur'ani. Kowani almajiri gaban shi dauke yake da allon shi. Gefen Malam Buba, kyakyawar matashi ne, rike da Alqur'ani, ba a kira shi da matashi ba, domin shekarun shi sun kai talatin da bakwai zuwa da takwas. Kyakyawar gaske ne, ma'abocin yar doguwar fuska. Sai yar hancin shi siriri wacce ta tsaya akan fuskar shi. Idanun shi dara-dara ne, masu ɗauke da zara-zaran gashin idanu. Yana da karamar saje da ta haɗe gashin bakin shi. Lumshe idanun shi yayi, yana kara shafa Alqur'anin, kallon shi Malam Buba yayi, cikin murmushi mara sauti ya rike hannun shi, a hankali yayi mishi alama da hannun shi. Wato ya isa haka. Murmushi yayi shima sai da gefen fuskar shi ya lobb'a. Rufe Alqur'anin yayi, yana me janyo wata jakar fatar shi, ya lallube ta a hankali ya saka Alqur'anin, sannan ya dauki sandar shi da hannu ya ce mishi. "Malam zan tafi" Kamo hannun shi Malam Buba yayi, sannan ya ce mishi. "Tow ka gaida gida" Jinjina kai yayi alamar tow, sannan ya juya yaran da suke karatu suka fara bashi hanya. A hankali yake amfani da sandar shi, har ya fita a da'irar su, sannan ya fara tafiya. Tun daga nesa ta hango shi, amma kasancewar zuciyarta ta dasa mata kiyayyar shi, ji take kamar ta dauki wuka ta burma mishi sai ya mutu. Bata gama tunani ba, ta ga Uban annamimai ya dirko daga bishiyar durumin da yake gab da shi. Yana zuwa ya rike sandar shi. Murmusa mishi yayi, har suka isa inda take. Dafa kafadar shi yayi. Sai da ya juya, sannan ya tsaya tare da riko hannun shi, ya saka a fuskar shi. Tare da mishi alamar cewa. "Ka gamsu ni ne a tare da kai?" Kura mishi ido yayi, sannan ya sake murmushin da har kullum baka iya gane ta meye yake nufi da ita. Shafa fuskar shi yayi sannan ya ɗan dunkule hannun shi ya naushi gefen abokina shi. Juyawa yayi yana faɗin. "Allah ya baka lafiya, Abdullah." "Mtsew." Ta ja wani irin tsaki, sannan ta nufi hanyar gida, suna bin bayanta. Shi bai ga wani abin burgewa a wurin wannan yarinyar me shegen rawan kan ba, amma baki daya Abdullah ya nace ita yake so. Wai a haka ma dan bai ganta bane, amma shi kyan mace bai d'add'a shi da kasa ba. Balle Raudah da sam kanta yaƙe hayaki. Daga nesa ya hango Ya Musa da Ya Haruna. SHEKARU ASHIRIN DA TAKWAS. *BAK'AR LARABA* Bak'ar laraba, ko a ce larabar zubda jinin al'umma noyewa, "Ya Musa ka bamu Yaron nan, kayi tafiyar ka inda ya maka." "Barde amana bata ce haka ba, ba zan iya baka Abdullahi ba." dariya suka yi sannan suka ce mishi. "Tow ga kan Uwar shi, zaka bamu shi ko sai mun kashe ku baki daya, shima waziri yanzu haka babu labarin shi. Matan ƙabilar Noye sun kasance a karkashin mu, sai yadda muka gadama zamu yi da su, ba iya haka ba muna shirin duk wata mace zamu mai da ita kamar dabobbin mu, mu shiga inda yayi mana." "Lallai kun yi abin da kuke so, amma ba zama dole ku samu abin da kuke so ba. Har abada zaku cigaba da kasancewa a tsorace har bayyanar gaskiya" Ya Musa ya gaya musu, ganin yadda suke kokarin jifar Abdullahi da gatari yasa dole ya juya suka jife shi da Gatari a kafadar shi, fadawa a ruwan kwankwamai yayi. Suna fadawa cikin ruwan suka nutse, guguwa ce ta tashi a cikin ruwan me ƙarfin gaske ta haɗa da su, tayi ta gudu a saman ruwan. Har lokacin yana rungume da Abdullahi. Watsar da su guguwar tayi a bakin Kogin Numan. Kasancewar asuba ce babu wanda ya lura, sai da gari ya fara haske aka gansu kwance cikin jini musamman Ya Musa. Ganin su da shigar Alfarman yasa aka kai su Masarautar Hamma Bachama na huɗu. Kiran maganin Masarautar, suka fara musu aiki. Sai dai duk abin da suka gwada akan Abdullahi bai yi aiki ba. "Ranka ya dad'e! Wannan Yaron al'amarin shi da karfi yake, idan aka ce lallai za a duba shi. Zai bamu sansu wahala, sannan shigar jikin shi ta nuna mana daga wata Alkaryar yake me ɗauke da daraja dan ga tambarin ta. Shi kuma wannan jinyar shi me sauki ne, zan ji da kome." "Tow a kai su, cikin gida." Daukar su aka yi, zuwa cikin gidan bangaren bayi, duk da ba wata babba masarauta bace amma suna girmama mulkin su. Kwanan su biyar, Ya Musa ya farka dake Abdullahi ya riga shi farkawa. Tun kwana biyu da suka wuce. Kallon Abdullahi yayi, ya gan shi a takure gefe guda. Shafa kanshi yayi sannan ya tashi duk da yana jin gajiya da ciwo. Tashi yayi, ya nufi waje da tambaya ya nime wurin sallah. Sannan ya tafi masalaci yayi sallah,.yana idarwa suka dawo anan ya samu an ajiye musu abinci, zama yayi ya bawa Abdullahi, wanda kana kallon shi kaga maraya da yake cikin maraici sosai. Shafa fuskar shi yayi yana jin hawaye ya zuba mishi, wani irin tausayi Yaron yake bashi. Domin ko ba a gaya masa ba,.yana bukatar sanin inda Mahaifiyar shi take. Rike hannun shi yayi, sannan ya ce mishi. "Mahaifiyarka ta rasu!" Lumshe manyan idanun shi yayi yana gyada kai, sun koya mishi magana da hannu. Amma batun mutuwa sai da ya dauki hannun Abdullahi ya saka a wuyar shi ya ja, alamar ta mutu. Riko hannun Ya Musu yayi yana me lakwasa su, ya ce mishi. "Amma kashe ta suka yi?" Shima ya bashi amsar da. "Ih" Hawayen da bai zata ba, ya gani daga idanun Abdullahi a hankali yake kuka har jikin shi yana rawa, kuka yake sosai na kewar Innar shi. Haka Ya Musa, yayi ta aiki da bauta domin kula da Abdullahi. A haka ya saka Abdullahi a makarantar allo. Lokacin yana da shekaru goma. Ganin dawainiyar yana mishi yawa, yasa shi samun Hamma Bachama na huɗu. Ya gaya mishi Abdullahi daga gidan da ya fito, sannan yana niman izini a bashi koda yar karamar fili ne, domin yana matukar jin kunyar yadda Abdullahi yaƙe rayuwa cikin bayi, don Allah idan da hali a nika mishi bautar da yaƙe. Sannu Darajar mulki da kuma gidan da Abdullahi ya fito, yasa Hamma Bachama ya basu damar zama a rugar jume. Sai da ya kwashe wata biyar yana musu bukka domin shi yafi yawa a zamanin. Sannan ya kewaye shi da kara, kafin ya samu sauƙin da afuwan rayuwa. A haka yake noma na rani da damina, mutane ma tausayin Abdullahi yasa ake kaunar su, musamman da suka gane cewa shi din bawa ne ga Abdullahi, yasa Jauro Ummaru ya bawa Ya Musa auren yar shi Zainabu wacce suke kiran da Jabu. Da farko taso kin ya Musa sai dai abin a ƙabilar Noye ce, mazan su jarumai ne a cikin turakar su. Haka yasa ta damke shi da hannu bibbiyu. Abdullahi yana da shekaru ashirin cif a duniya Allah ya basu cikin Raudah, koda aka haife ta. Sun daura soyayyar ta a saman na kowa, haka shima Abdullahi. A lokacin Allah ya haɗa Ya Musa da Ya Haruna, a wani cin kasuwa da yazo yi cikin kasuwar Numan. Ai kuwa ba karamin al'amari bane, bayan gaishe gaishe da suka yi, nan yake tambyar shi. "A ina kasamo d'a?" "Abid ne dan ga Wazirin Noye" "Don Allah" "Wallahi kuwa! Shine ɗan da muka baro gida amma Mahaifiyar shi ta koma, daga baya naji labarin an kashe su ita da mahaifin shi, amma naki gaya masa." Shiru suka yi sannan Ya Musa ya ce mishi. "Da ka gaya mishi, nima Abdullahi yana tare da ni. Amma shi yasan Mahaifiyar shi ta rasu" "Ayya gashi dama burin Waziri ne had'a su abota kaga kenan ba zan kuma tafiye-tafiyen da nake da shi ba, zan bar shi a wurin ka nima sai na nemi wuri na zauna." "Shi kenan" haka ajiye maganar, sannan suka cigaba da cin kasuwa ana tashi a kasuwa suka wuce Gida, anan Ya Musa ya gabatar da Ya Haruna da dangantaka tsakanin su da kuma Abid. Riko hannun Abdullahi Abid yayi ya riƙe, sannan ya fara mishi magana. *Abid baya ji fa, kuma baya gani, baya magana." Kurawa Abdullahi Idanu yayi sannan ya ce. "Ya Musa kuma baka nima mishi magani ba? Shi fa sarki ne guda haka Abbana ya gaya min!" Ya fada da harshen Noye. "Ina kan nima mishi magani, har yau ba a dace ba ne!" Kwalla ta cika mishi Idanu. Haka suka cigaba da abotan su tsawon shekaru goma sha takwas, barci yake raba su. Haka suka taso, anyi anyi Abid yayi aure ya ce shi bai san da zancen aure ba, sai Abdullahi yayi. Duk da yan matan da suke masifar kaunar su, amma ya fahimci Abdullahi yana son Raudah, kuma ya kasa fada dan da farko suna tare da Raudah kamar me, su uku duk da ita bata fahimci waye Abdullahi ba, a tunaninta ai Mahaifinta tausayin Abdullahi yaƙe yasa shi rike shi dan nakasar da yake da ita. Sai ta fahimci, yadda Mahaifinta da Ya Haruna suke bin Abdullahi yayi yawa, ita a duniya bata tab'a jin kaunar shi ba, sai dai abin da ta sani tana kallon shi a matsayin Yayanta, shi yasa da Abid ya gaya mata bukatar Abdullahi, ta rufe idanu ta zage su tass. Tun daga lokacin Abid ya gaya mishi babu ruwan shi a zancen su, shi kuwa Abdullahi yana ganin ai Ya Musa ya mishi kome, dan haka ya tafi wurin Ya Haruna ya shiga maganar, ai kuwa ya Musa yana dawowa daga lambu ya gaya masa sakon Abdullahi. Kamar ya zuba ruwa a kasa ya sha dan murna, ai kuwa ys gayawa Uwar Raudah wacce suke kira Gwaggo. "Yanzun kai Malam makaho, bebe, kurma, zamu bawa Yar mu? Gaskiya ba zan iya wannan haukar ba, yarinya tana da manema amma a dauke ta a bawa mara gani!" Murmusa mata yayi sannan ya ce mata. "Idan kuma Allah ya nufa ta sanadinta zai samu lafiya fa? Kawai ki musu addu'a Allah ya tabbatar da alkhairi" Ai kuwa ta yi shiru, dan haka tayi ta zuga yarta. ..... A dawo labari. Har yau Raudah tana nan akan bakarta, wannan ya haifar musu da rashin jituwa da Abid, domin yana ganin rashin sanin waye Abdullahi yasa take musu mishi haka da zata san cewa ko a bayin da zasu gyara turakar shi bata kama kafar su ba, zata shafawa kanta ruwan sanyi. ★†★ *DAHEER* Tun da tayi wannan mafarkin sai ya zama,ko gyangyadi take mutanen Nahara suke yawo a idanunta. Haka take aikinta wanda jin dadin haka yasa Fure cewa ta zauna a bangaren duk ranar Juma'a ta koma bangaren su. Ranar wata talata, tana tsaye har Fulani Aliyah ta gama shiri, kanta a sunkuye. "Yau zaki taka min har babban dakin taro,Fulani Babba ta shirya mana liyafan da take duk bayan wata uku!" "Tow ranki shi dad'e" Kyautah ta fada tana me satar kallon Fulani Aliyah. "Nayi kyau kuwa?" "Ba laifi ai kamar daren goma sha huɗu." "Kai kyautah, gasu can ki dauka shi zaki saka muje an jima." "Godiya nake, haske maganin duhu." 500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank #Mai_Dambu *.....DASHEN ALLAH 🌳* Mai_Dambu... BABI NA SHA TAKWAS (18) Karshen shafin kyauta Ganin babu wasa a kalaman Uwar Bayi Kande yasa Mama uwa ta sunkuyar da kanta, tana ji tana gani aka janye Abigail. Aka fitar da su har da Easter, "Aikin ku sarrafa abincin da za ana kaiwa cikin masarauta, sai kuma idan kun kware za a kai ku cikin gidan domin aikace-aikace, dan haka ku kula da kanku ban da gulma, ban da sata, ban da ha'inci idan aka same ka da ko daya ne hukuncin zai yi tsammari" gyada kai suka yi sannan ta juya ta kalli me kula da sashin ta ce mata. "Batula a kula da harkokin su, na yarda dake dan haka kulawar da zaki basu ba ni da haufi" Sannan ta kalli waya mata mata, wacce take wani cika tana batsewa ta ce mata. "Haule ki kula da kayan masarufi idan babu sai ki min magana, nasan aikin ki ne." Washe baki tayi tana gyada kai, kallon wata mata tayi a gefen can ta ce mata. "Karime, a kula da wanke-wanke da sauran su." "Godiya nake" Haka ta nufi dakin da a ka zuba Yaran, sannan ta shiga hannunta a goye. "Ga banɗaki can, ku shiga kuyi wanka" "Tow!" Aka basu sabulu da soson danga, suna fitowa ta shiga nuna musu yadda zasu shirya, idanunta ne ya tsaya akan Easther da sumar kanta, kallonta take sosai tana kara hango kyan halittarta. "Zo nan" ta yafato ta, karasawa tayi tana me sunkuyar da kanta. Tufke gashin tai, sannan ta saka wata karamar aska ta yanke jelar gashin, dariya yan matan suka saka, ta kalle su rai a b'ace, suka rufe bakin su. "Kina inda baki isa ki nuna kyan halittar ki ba, dan haka idan gashin ki ya kuma taruwa, ki san yadda zaki yi da shi." Hawaye ne ya zubo mata, tana me gyad'a kanta. Sannan tayi gaba bayan sun shirya aka wuce da su sassan gidan, bayan tace Easter ta jirata. Tunda ta saka jelar gashin kanta a gaba take kuka, wani irin kaunar gashinta yana kara kamata, dan sai yau ta fahimci ita din me suma ce, ga kewar Babanta. Sai can bayan sa'a guda Kande ta dawo, kaita tayi gaban madubin dakin. "Inda zaki zauna bai zama dole ki fahimci haka ba, amma wuri ne da kowa yake son dan shi ya zama zakarar gwajin dafi!" Sannan ta kame gashin ta kitse shi tsaf, kafin ta sakata a gaba suka tafi har zuwa sashin Yarima Shehu. Tunda take bata tab'a ganin wuri me kyau har haka ba, sai yau dan haka ta zama bakauyiyya. Zungure ta Uwar Bayi tai, sannan ta kalli Fulani Rabi'ah, cikin girmamawa ta ce mata. "Ranki shi dade ga wacce zata na kula da harkokin Gimbiya Aliyah." "Sunanta!" "Kyautah" Sai lokacin ta d'ago kai tana kallon Easter, kafin ta mai da tana cigaba da nazarin yarinyar, Fulani Rabi'ah. Irin mutanen ne da basu cika shiga abin da bai shafe su ba, amma kuma tana da wata dabi'a daya bata son taga abin da zai wuce Yarta Aliyah domin kyauwun yarta har yau bata yarda da kowa akan Yarta ba, amma yanzu ga wata zata ganta. "Shi kenan! Ki hada ta da furerah." Itama Baiwar sashin ce, ita take kula da Khamilah. Nufar cikin gidan Uwar Bayi tayi da Easter, sai da suka yi tafiya har suka ficce daga wannan zauren, suka sake Mikewa wata yar kofa da ta sadasu da wani karamin zaure. Mata biyu ne a tsaye a wannan ɓangaren, suka gaida Uwar Bayi, sannan suka bude mata kofar da zata shiga, a hankali suka shiga zauren me girman gaske. "Barka dai Uwar Bayi." "Yawwan Fure ga yar uwa nan, na kawo miki wai zata fara aiki a bangaren Gimbiya Aliyah" Kallon Easter tayi da kanta yaƙe sunkuye. "Hmm! Amma dai kin san cewa" "Gata nan, ita ɗaya ce bata kai yadda ake bukata ba, idan har na kawo wata bayan ita ba zata yi yadda ake so ba. Zaku ji dadin zama da ita" "Kyautah ga Fure tana sama da ke, dan haka babu reni. Ki kula da abin da aka saka ki" "Tow" ta faɗa hannun ta a harde. Juyawa Uwar Bayi tayi, ta bar wurin su. "Nan ne kawai zata iya saka Easter, ba tare da wani damuwa ba. Domin kuwa tana hango kiyayyar da take idanun Matar Ubanta, bai zama dole yarinyar ta samu sassauci ba. Domin asalin Deehar din ma ba rangwantawa na kasa ake ba. Balle kuma ita da take da yakinin cewa zasu iya cutar da ita. "Sai mu shiga" Fure ta ce mata, "Tow" ta ce tana bin bayan ta. Wani haraba suka nufa, me yar gasken kyau da shuke-shuke, ga tsuntsaye a keji suna ta wakar su da kuka. "Nan shi ne harabar Yarima Shehu, yana hutawa shi da Yaran shi da matan shi, ki kula sosai dan ba a zuwa wurin." "Tow Yaya!" Juyawa tayi ta kalle ta, sannan ta maimaita Kalmar. "Yaya!!" Kallon juna suka yi, tayi maza ta sunkuyar da kanta. Murmusa mata Fure tai, sannan ta ce mata. "Kina da kyau da ya dace da fatarki, amma muje" "Tow" ta fada suka nufi wata yar ƙaramar hanya, daki ce dauke da tarkace a cikin shi. Dauko wani abu tayi ta yab'a mata a kuncinta, me sanyin gaske. Sannan ta tsaya ta gyara mata fuskar ta ce mata. "Dubi madubin bayanki" Juyawa tayi, tana tab'a fuskar tana me juyawa ta kalli Furerah. "Idan na kaiki zaki ga abin mamaki" Sannan suka fita. "Hassada da kyashi yana da matukar tasiri a cikin Deehar, dole a boye halittar ki. Ba a son ki fi Matan masarautan nan kyau koda kuwa ta jiki ne!" Gyada kai tai, sannan suka nufi wata kofa. Wata yar matashiyar budurwa ce a zaune bayi sun lullube ta, ana mata tausa. "Ina mika gaisuwa uwar ɗakina" "Hmm!" Ta fada kanta a ƙasa. D'ago kai tayi ta kalli Easter. "Ita zata yi aiki da Yaya Aliyah?" "I," "Tow yayi kyau." Wucewa suka yi izuwa wata siririn lungu, kafin suka isa wata yar karamar korama, gyaran murya suka yi, kan su a sunkuye. "Wanka take kullum da safe anan, ka'idar shine kafin ta fito za a ajiye mata kayanta sannan a ajiye duk wani abin buƙatar ta. Ba zaki bar nan ba sai ta kammala sannan ki shiga ɗakinta." Gyada kai tayi tana cewa. "Tow Yaya!" Suna tsaye har Gimbiya Aliyah ta gama wanka, Fure ta mika mata wani mayafi dan karami ta daure kirjinta zuwa kyawawan dogayen cinyoyinta. Sannan ta kuma mika mata wani mayafin ta daure sumar kanta. Ajiye mata wani farin takalmi me shegen kyau tayi, sannan ta koma gefe tana faɗin. "Barka da safiya!" Kamar bata ji ba, ta cigaba da tafiya suna bin bayan ta har cikin zauren da zai kaita katon ɗakinta. Tsayawa tayi cak, sannan ta juya tana kallon su. "Barka dai!" Sai lokacin ta samu damar amsa musu. Kafin ta juya ta shiga cikin dakin. Suna biye da ita, zama tayi a gaban katon madubi, takowa Fure tayi tana me cire dan zanin ta shiga goge mata, har ta gama sannan ta taje mata gashin kanta. Ta saka mata mai akan. Wucewa wurin adakar Gimbiya Aliyah tayi, ta ciro mata kayan da zata saka tana zab'a. Kafin aka gama, juyawa tayi tana kallon Easter. "Ita ce zata fara gobe?" "Ih," "Sunanta?" "Kyautah " "Ina fatan su malikah da Radiah basu san da ita ba." "Ko daya ranki shi dade " "Ta zauna anan." "An gama! Amma kin san dole zata na zuwa duba Uwar Bayi!" "Hm!" Ta ce. Kusan wunin ranar bata yi shi da sauki ba, domin dai shige da fice ya hanata zama, sai yamma likis, ta koma bangaren su na bayi da kayan abinci niki-niki. Tana zuwa ta zuba a gaban Uwar Bayi Kande. "Zoki dauka, ki ci da yar uwarki " "Tow" Ta ce mata, ta nufi wurin Uwar Bayi ta kwashe kayan, tana zuwa wurin Abigail, ta zube kayan Abincin. "Wurin aikin ki ko?" "Ih" Tab'e baki, Laraba tayi tana cewa. "Ai duk abin da la'ananiyya zata kawo min ba zai tab'a burge ni ba." "Bata kula su ba, ta zuba a gaban Abigail ta fara ci, sannan itama ta fara ci. "Ya gidan aikin ki?" Abigail ta tambaye ta, duk da tasan an haramta ire-iren waɗannan tambyar. "Idan kin koshi, ki ajiye gobe sai muci kafin mu fita" Easther ta katse ta domin bata son magana, tasan halin Abigail da gulmar tsiya. --- Da dare kowa yana barci, ban da Easter da take zaune, hangota Uwar Bayi tayi ta zo har inda take, ta mika mata hannu suka fita waje. Sai da suka yi tafiya me dan nisa, sannan suka samu wuri suka zauna, Shiru suka yi, suna kallon yadda ake ta sintiri da kulawar tsaro. "Me ya hanaki barci?" "Ina kewar Mahaifina!" Ta fada tana kallon gari, "Ina Mahaifiyar ki? Ko ta rasu ne?" "Tana raye, kawai ta bar ni ne anan." "Me yasa ake tsangwamar ki?" Shiru tayi tana kallon hasken farin wata. "Sabida na karya alfaharin Nahara ne" "Kamar ya kin karya alfaharin Nahara?" "An kafa garin mu da Jarumar mace Nahara, domin mutane su samu kwanciyar hankali da nutsuwa shine, ta bada rayuwarta. Bayan nan an yi tsinuwa ga duk macen da ta bawa namiji kanta matukar ba a yantata ba, shi ne tsautsayi yasa na bawa wani kaina, dalilin da yasa aka ci garin mu kenan" Dariya Abin ya bawa Uwar Bayi ta ce mata. "Kuma shine suka tsane ki?" "Ih" "Tow ai shi kenan, amma me yasa kika fadi lokacin da ake shirin duba Yar uwarki Wabi? Ko Ance miki bamu san cewa mun san bata da cikakken kima" Matse hannunta tayi, tana kallon Uwar Bayi. "Ba zan tab'a gayawa kowa ba, amma halin su shi zai kashe su." Gyada kai tayi tana kallon ta. Sun jima sosai sannan ta saka ta, suka koma dakin su. Suka kwanta, ita dai Allah ya daura mata kaunar Yarinyar. Koda Easther ta kwanta, bata jima ba barci ya dauke ta. --- Sara mutane ake, jini yana malala a ko ina. Da ta rasa inda zata saka kanta dan tsoro, ga wuta yana ci a ko ina kuka da ihun mutane yasa ta ihu da fasa kara. "Nahara!!!" Kallonta yan matan da suke gefenta suka yi, zuwan Uwar bayi, ta dafa goshinta ta ji yayi zafi rau. Sannan ta juya tana me kiran wata da hannu. Ta fada mata magana a kunne. Da sauri ta juya can kuwa sai gata da abin da ta tura ta. Juyar da kanta take, wani mutum take gani. Sai kokarin Mikewa take. "Kyautah!!" Uwar Bayi ta kirata, tana shafa mata ruwa a goshinta. "Gashi nan" Ta fada da ƙarfi, tana niman Mikewa. Mai da ita Uwar Bayi tayi, ta kuma fashewa da kuka tana cewa. "Wayyo Babana!" Ta farka tana zare idanu. Fadawa jikin Uwar Bayi tayi. Tana shafa bayanta. KARSHEN LITTAFI NA DAYA KENAN MU HADU A LITTAFI NA BIYU DA NA UKU ★‡★ ```GARIN NUMAN...! KASH😭 TAWADA TA YA KARE, me ya faru a garin Numan! Ga Kyautah can tana mafarki! Fisabilillahi yaushe tawadana ya kare! Amma nayi muku alkawarin tafiyar Ƙaddara a labarin nan 500N ne 500₦... Insha Allah' a tuntube wannan number 08130269641 Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 Ramlat abdulrahman manga 0142529598 Union bank #Mai_Dambu .......MASHA RUWA..... GARIN NUMAN. Dake yankin Adamawa, na lardin gwangwola. Garin ya kasance gari me cike da ni'imar Allah, garin da ya kunshe kabilu mabanbanta, garin Masuntan, Manoma, Makiyaya. Gari ne da ya tara al'umma da dukiyar ban sha'awa. AKWAI RUGAR JUME da RUGAR ARƊO waƴannan biyun sune Rugage biyu mafiya dogon tarihi a cikin garin Numan. Don sun wanzu ne tun kafin ƙabilar BACHAMAWA su samu mulki a hannunsu. Ma'ana dai waƴannan rugage sun wanzu tun kafin hawan Hamma Bachama na farko kan karagar mulkimsa. Bayan rikicin da akaita samu yasa tarihin Rugar Jume ya nemi shafewa daga bakin mutanan garin Numan amma kuma har yau RUGAR ARƊO DA RUGAR JUME suna nan. RUGAR JUME. ---- Kasancewar lokacin hunturu, baki daya almajirai sun kewaye wutar da yake ci ne a wurin, sai dadd'ar Muryan su ke tashi cikin sautukan daban-daban na Alqur'ani. Kowani almajiri gaban shi dauke yake da allon shi. Gefen Malam Buba, kyakyawar matashi ne, rike da Alqur'ani, ba a kira shi da matashi ba, domin shekarun shi sun kai talatin da bakwai zuwa da takwas. Kyakyawar gaske ne, ma'abocin yar doguwar fuska. Sai yar hancin shi siriri wacce ta tsaya akan fuskar shi. Idanun shi dara-dara ne, masu ɗauke da zara-zaran gashin idanu. Yana da karamar saje da ta haɗe gashin bakin shi. Lumshe idanun shi yayi, yana kara shafa Alqur'anin, kallon shi Malam Buba yayi, cikin murmushi mara sauti ya rike hannun shi, a hankali yayi mishi alama da hannun shi. Wato ya isa haka. Murmushi yayi shima sai da gefen fuskar shi ya lobb'a. Rufe Alqur'anin yayi, yana me janyo wata jakar fatar shi, ya lallube ta a hankali ya saka Alqur'anin, sannan ya dauki sandar shi da hannu ya ce mishi. "Malam zan tafi" Kamo hannun shi Malam Buba yayi, sannan ya ce mishi. "Tow ka gaida gida" Jinjina kai yayi alamar tow, sannan ya juya yaran da suke karatu suka fara bashi hanya. A hankali yake amfani da sandar shi, har ya fita a da'irar su, sannan ya fara tafiya. Tun daga nesa ta hango shi, amma kasancewar zuciyarta ta dasa mata kiyayyar shi, ji take kamar ta dauki wuka ta burma mishi sai ya mutu. Bata gama tunani ba, ta ga Uban annamimai ya dirko daga bishiyar durumin da yake gab da shi. Yana zuwa ya rike sandar shi. Murmusa mishi yayi, har suka isa inda take. Dafa kafadar shi yayi. Sai da ya juya, sannan ya tsaya tare da riko hannun shi, ya saka a fuskar shi. Tare da mishi alamar cewa. "Ka gamsu ni ne a tare da kai?" Kura mishi ido yayi, sannan ya sake murmushin da har kullum baka iya gane ta meye yake nufi da ita. Shafa fuskar shi yayi sannan ya ɗan dunkule hannun shi ya naushi gefen abokina shi. Juyawa yayi yana faɗin. "Allah ya baka lafiya, Abdullah." "Mtsew." Ta ja wani irin tsaki, sannan ta nufi hanyar gida, suna bin bayanta. Shi bai ga wani abin burgewa a wurin wannan yarinyar me shegen rawan kan ba, amma baki daya Abdullah ya nace ita yake so. Wai a haka ma dan bai ganta bane, amma shi kyan mace bai d'add'a shi da kasa ba. Balle Raudah da sam kanta yaƙe hayaki. Daga nesa ya hango Ya Musa da Ya Haruna. SHEKARU ASHIRIN DA TAKWAS. *BAK'AR LARABA* Bak'ar laraba, ko a ce larabar zubda jinin al'umma noyewa, "Ya Musa ka bamu Yaron nan, kayi tafiyar ka inda ya maka." "Barde amana bata ce haka ba, ba zan iya baka Abdullahi ba." dariya suka yi sannan suka ce mishi. "Tow ga kan Uwar shi, zaka bamu shi ko sai mun kashe ku baki daya, shima waziri yanzu haka babu labarin shi. Matan ƙabilar Noye sun kasance a karkashin mu, sai yadda muka gadama zamu yi da su, ba iya haka ba muna shirin duk wata mace zamu mai da ita kamar dabobbin mu, mu shiga inda yayi mana." "Lallai kun yi abin da kuke so, amma ba zama dole ku samu abin da kuke so ba. Har abada zaku cigaba da kasancewa a tsorace har bayyanar gaskiya" Ya Musa ya gaya musu, ganin yadda suke kokarin jifar Abdullahi da gatari yasa dole ya juya suka jife shi da Gatari a kafadar shi, fadawa a ruwan kwankwamai yayi. Suna fadawa cikin ruwan suka nutse, guguwa ce ta tashi a cikin ruwan me ƙarfin gaske ta haɗa da su, tayi ta gudu a saman ruwan. Har lokacin yana rungume da Abdullahi. Watsar da su guguwar tayi a bakin Kogin Numan. Kasancewar asuba ce babu wanda ya lura, sai da gari ya fara haske aka gansu kwance cikin jini musamman Ya Musa. Ganin su da shigar Alfarman yasa aka kai su Masarautar Hamma Bachama na huɗu. Kiran maganin Masarautar, suka fara musu aiki. Sai dai duk abin da suka gwada akan Abdullahi bai yi aiki ba. "Ranka ya dad'e! Wannan Yaron al'amarin shi da karfi yake, idan aka ce lallai za a duba shi. Zai bamu sansu wahala, sannan shigar jikin shi ta nuna mana daga wata Alkaryar yake me ɗauke da daraja dan ga tambarin ta. Shi kuma wannan jinyar shi me sauki ne, zan ji da kome." "Tow a kai su, cikin gida." Daukar su aka yi, zuwa cikin gidan bangaren bayi, duk da ba wata babba masarauta bace amma suna girmama mulkin su. Kwanan su biyar, Ya Musa ya farka dake Abdullahi ya riga shi farkawa. Tun kwana biyu da suka wuce. Kallon Abdullahi yayi, ya gan shi a takure gefe guda. Shafa kanshi yayi sannan ya tashi duk da yana jin gajiya da ciwo. Tashi yayi, ya nufi waje da tambaya ya nime wurin sallah. Sannan ya tafi masalaci yayi sallah,.yana idarwa suka dawo anan ya samu an ajiye musu abinci, zama yayi ya bawa Abdullahi, wanda kana kallon shi kaga maraya da yake cikin maraici sosai. Shafa fuskar shi yayi yana jin hawaye ya zuba mishi, wani irin tausayi Yaron yake bashi. Domin ko ba a gaya masa ba,.yana bukatar sanin inda Mahaifiyar shi take. Rike hannun shi yayi, sannan ya ce mishi. "Mahaifiyarka ta rasu!" Lumshe manyan idanun shi yayi yana gyada kai, sun koya mishi magana da hannu. Amma batun mutuwa sai da ya dauki hannun Abdullahi ya saka a wuyar shi ya ja, alamar ta mutu. Riko hannun Ya Musu yayi yana me lakwasa su, ya ce mishi. "Amma kashe ta suka yi?" Shima ya bashi amsar da. "Ih" Hawayen da bai zata ba, ya gani daga idanun Abdullahi a hankali yake kuka har jikin shi yana rawa, kuka yake sosai na kewar Innar shi. Haka Ya Musa, yayi ta aiki da bauta domin kula da Abdullahi. A haka ya saka Abdullahi a makarantar allo. Lokacin yana da shekaru goma. Ganin dawainiyar yana mishi yawa, yasa shi samun Hamma Bachama na huɗu. Ya gaya mishi Abdullahi daga gidan da ya fito, sannan yana niman izini a bashi koda yar karamar fili ne, domin yana matukar jin kunyar yadda Abdullahi yaƙe rayuwa cikin bayi, don Allah idan da hali a nika mishi bautar da yaƙe. Sannu Darajar mulki da kuma gidan da Abdullahi ya fito, yasa Hamma Bachama ya basu damar zama a rugar jume. Sai da ya kwashe wata biyar yana musu bukka domin shi yafi yawa a zamanin. Sannan ya kewaye shi da kara, kafin ya samu sauƙin da afuwan rayuwa. A haka yake noma na rani da damina, mutane ma tausayin Abdullahi yasa ake kaunar su, musamman da suka gane cewa shi din bawa ne ga Abdullahi, yasa Jauro Ummaru ya bawa Ya Musa auren yar shi Zainabu wacce suke kiran da Jabu. Da farko taso kin ya Musa sai dai abin a ƙabilar Noye ce, mazan su jarumai ne a cikin turakar su. Haka yasa ta damke shi da hannu bibbiyu. Abdullahi yana da shekaru ashirin cif a duniya Allah ya basu cikin Raudah, koda aka haife ta. Sun daura soyayyar ta a saman na kowa, haka shima Abdullahi. A lokacin Allah ya haɗa Ya Musa da Ya Haruna, a wani cin kasuwa da yazo yi cikin kasuwar Numan. Ai kuwa ba karamin al'amari bane, bayan gaishe gaishe da suka yi, nan yake tambyar shi. "A ina kasamo d'a?" "Abid ne dan ga Wazirin Noye" "Don Allah" "Wallahi kuwa! Shine ɗan da muka baro gida amma Mahaifiyar shi ta koma, daga baya naji labarin an kashe su ita da mahaifin shi, amma naki gaya masa." Shiru suka yi sannan Ya Musa ya ce mishi. "Da ka gaya mishi, nima Abdullahi yana tare da ni. Amma shi yasan Mahaifiyar shi ta rasu" "Ayya gashi dama burin Waziri ne had'a su abota kaga kenan ba zan kuma tafiye-tafiyen da nake da shi ba, zan bar shi a wurin ka nima sai na nemi wuri na zauna." "Shi kenan" haka ajiye maganar, sannan suka cigaba da cin kasuwa ana tashi a kasuwa suka wuce Gida, anan Ya Musa ya gabatar da Ya Haruna da dangantaka tsakanin su da kuma Abid. Riko hannun Abdullahi Abid yayi ya riƙe, sannan ya fara mishi magana. *Abid baya ji fa, kuma baya gani, baya magana." Kurawa Abdullahi Idanu yayi sannan ya ce. "Ya Musa kuma baka nima mishi magani ba? Shi fa sarki ne guda haka Abbana ya gaya min!" Ya fada da harshen Noye. "Ina kan nima mishi magani, har yau ba a dace ba ne!" Kwalla ta cika mishi Idanu. Haka suka cigaba da abotan su tsawon shekaru goma sha takwas, barci yake raba su. Haka suka taso, anyi anyi Abid yayi aure ya ce shi bai san da zancen aure ba, sai Abdullahi yayi. Duk da yan matan da suke masifar kaunar su, amma ya fahimci Abdullahi yana son Raudah, kuma ya kasa fada dan da farko suna tare da Raudah kamar me, su uku duk da ita bata fahimci waye Abdullahi ba, a tunaninta ai Mahaifinta tausayin Abdullahi yaƙe yasa shi rike shi dan nakasar da yake da ita. Sai ta fahimci, yadda Mahaifinta da Ya Haruna suke bin Abdullahi yayi yawa, ita a duniya bata tab'a jin kaunar shi ba, sai dai abin da ta sani tana kallon shi a matsayin Yayanta, shi yasa da Abid ya gaya mata bukatar Abdullahi, ta rufe idanu ta zage su tass. Tun daga lokacin Abid ya gaya mishi babu ruwan shi a zancen su, shi kuwa Abdullahi yana ganin ai Ya Musa ya mishi kome, dan haka ya tafi wurin Ya Haruna ya shiga maganar, ai kuwa ya Musa yana dawowa daga lambu ya gaya masa sakon Abdullahi. Kamar ya zuba ruwa a kasa ya sha dan murna, ai kuwa ys gayawa Uwar Raudah wacce suke kira Gwaggo. "Yanzun kai Malam makaho, bebe, kurma, zamu bawa Yar mu? Gaskiya ba zan iya wannan haukar ba, yarinya tana da manema amma a dauke ta a bawa mara gani!" Murmusa mata yayi sannan ya ce mata. "Idan kuma Allah ya nufa ta sanadinta zai samu lafiya fa? Kawai ki musu addu'a Allah ya tabbatar da alkhairi" Ai kuwa ta yi shiru, dan haka tayi ta zuga yarta. ..... A dawo labari. Har yau Raudah tana nan akan bakarta, wannan ya haifar musu da rashin jituwa da Abid, domin yana ganin rashin sanin waye Abdullahi yasa take musu mishi haka da zata san cewa ko a bayin da zasu gyara turakar shi bata kama kafar su ba, zata shafawa kanta ruwan sanyi. ★†★ *DAHEER* Tun da tayi wannan mafarkin sai ya zama,ko gyangyadi take mutanen Nahara suke yawo a idanunta. Haka take aikinta wanda jin dadin haka yasa Fure cewa ta zauna a bangaren duk ranar Juma'a ta koma bangaren su. Ranar wata talata, tana tsaye har Fulani Aliyah ta gama shiri, kanta a sunkuye. "Yau zaki taka min har babban dakin taro,Fulani Babba ta shirya mana liyafan da take duk bayan wata uku!" "Tow ranki shi dad'e" Kyautah ta fada tana me satar kallon Fulani Aliyah. "Nayi kyau kuwa?" "Ba laifi ai kamar daren goma sha huɗu." "Kai kyautah, gasu can ki dauka shi zaki saka muje an jima." "Godiya nake, haske maganin duhu." 500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank #Mai_Dambu ......MAI RABON SHAN DUKA..... Murmusa mata tayi, sannan ta kai hannu zata cire mata dan shunin da aka makala mata a gefen fuska, da sauri ta rike hannun Fulani Aliyah. "Me yasa?" "Haka aka haife ni." Kallonta Aliyah tayi sannan ta ce mata. "Tow kar ki manta da shirin tafiya babu bata lokaci." "Na ji" ta fada tana kwashe kayan da yake zube a saman gadon fulani Aliyah. Tana gamawa ta fita daga dakin. --- *SHIRAYI* Shi ne shashin da aka warewa Arshan, tun jiya Namir ya sanar da shi batun liyafar da Fulani Babba ta shirya amma ya kwanta a kunnen shi. Arshan ba mata shi bane domin ba za a kira shi matashin ba, dan akalla ya haura shekaru talatin da tara zuwa arba'in, sai dai irin siririn mazan nan ne, dan kyau yana da kyau dan yana daga cikin mazan masarautar da ke tara gashi ya sauka har kafadar shi., sai dai matsalar wani irin fitinannen mutum ne. Wanda aka gina rayuwar shi da lalata Mata da yan mata. Izuwa yanzu yan matan masarautar Deehar sune kawai aka haramtawa Arshan amma ko a hanya yaga mace sai yasa an dauko mishi ita. Arshan ya kai ko mace ya gani da ciki matukar tayi mishi tow sai ya bita. Bayan haka yan mata kuwa, ana kawo mishi biyar kullum yana tarayya da ita, da yawan waɗanda ake kawo mishi, saboda karfin bukata wasu mutuwa suke yi. Yau ma yan matan da aka kawo daga Nahara guda uku biyu kuma asalin bayin cikin masarautar ne. Sai kuka suke, yana cikin ruwan wankar shi da take cikin turakar shi, kallon su yayi, sannan ya lumshe idanun shi, a rayuwar shi yana masifar kaunar yaji kukan mace tana ihu da kuka, dan farin ciki yake haifar mishi. Cak daya daga cikin kartin da suke kula da haka,.suka dauki budurwa daya suka shiga cire mata kayan ta, sannan suka sakata a cikin ruwan. Mikewa tayi zata fita. Ya saka mata kafa, ta zube kanta ya bugu da karfen jikin kwarmin. Bai damu da halin da take ciki ba, ya mike da ita cak, ya cillata gadon dan bai damu da duk yadda zata kasance da ita ba. Shi kawai bukatar shi ta biya. Fita aka yi da sauran yan matan, aka sake mishi labulayen turakar. Yana haurawa gadon. Ya durfaffi yarinyar nan, da tun cillata cikin ruwan nan kanta ya bugu, ta fita hayacinta. Saka ta da yayi da jaraba, yasa yarinyar nan ta mutu yana can yana biyan buƙatar shi. Sai da ya gama sannan ya gane abin da ya faru, kuma sai da Fulani da Galadima suka mishi fada a can karon, watsar da hannu shi yayi yana tsaki. Sannan ya koma cikin ruwan yayi wanka, ya fito ya shirya tsaf kamar babu abin da ya faru, a bakin kofar ya hadu da Namir. "Yarima ban ji kukan Yarinyar ba?" Cigaba yayi da tafiyar shi, yana kallon yadda kowa yake zubewa a gaban shi. "Ta mutu" a firgice Namir ya kalle shi cikin tsananin tsoro da fargaba. "Kace ta mutu?" "Mtsew!" Ya ja tsaki, alamar bai damu ba. Da sauri Namir ya sanar da dogaran da suke kofar dakin, suka tabbatar kafin su dawo kome ya kammala. Yana gamawa da su, takaici ya ishe shi ya sami Arshan ɗin. "Kai dai wannan ka zama ɗan taure, wallahi ka zama abin da ka zama sai Addu'a. Me kake son a cewa Fulani da Baba Galadima? Yanzu haka Allah kaɗai yasan abin da Sarkin gida zai faɗa." Watsar da hannun shi yayi yana takun shi cikin izza da jin bai yi kome ba. --- Sun gama shiri ta kalli Easter, murmushi tayi sannan ta dauki wani ƙaramin mayafi, ta daura mata a saman hancinta, ya rage mata idanunta da goshinta kawai a fili, sannan suka nufi wurin taron. Koda suka isa Easter tana baya, ita kuma tana gaba. Suna isa kofar Mulikah da Radiah suna isowa, kallon Aliyah suka yi cikin kishi da mugun nufi, suka sakarwa junan su dariya, don haka suka nufi cikin dakin taron. Kasancewar Easther tana bayan Aliyah tana kallon yadda suke kokarin taka alkyabar Aliyah. Domin an shi kamar zubin jelar dawisu ne. Asalima daga masarautar Kano aka kawo mata, lokacin da Umman su taje bakin diyoyin Sarkin Kano. Kafin su zauna sai da Mulikah ta taka Alkyabar, ai kuwa Aliyah ta tafi zata fadi, Easter ta rikota. "Sannu" "Yawwa Kyautah na gode" "Ba kome" Isa gaban Fulani Babba suka yi, suka gaisheta. Sannan suka juya zasu nufi mazaunan su, Arshan ya isa, kafin su ce sun yi wata wata, Easter ta sakawa Mulikah kafa, ai kuwa ta zube akan kayan marmarin da aka shirya a wurin zaman su. Da sauri ta cire kafarta, kamar ba ita ce tayi ta'asar ba. Wannan abin ya ba Arshan Mamaki, domin akan idanun shi tayi wannan aika-aikan. Tasowa Dogarai da Bayi suka yi, aka shiga d'aga Mulikah. "Sannu" juyawa tayi taga ko inda take Easter bata kalla ba, sai ma gyarawa Aliyah Alkyabarta zama take, kamar bata san me ya faru ba. Takaici ya rufe ta, ta ture hannun Namir da ya kai zai rikota. "Dalla sake ni, ku kama min baiwar Aliyah ita ce ta saka min kafa na fadi" Kura mata ido dogarai suka yi, ganin Arshan ya nad'e hannu a kirji. Yana al'ajabin irin wannan yanayin, yarinya karama har ta ita irin wannan aikin. "Kin ga tashi tuntube kika ci fa." Namir ya fada yana kallon ta. "Wallahi kafa ta saka min,ku kama min ita. Fulani wallahi kafa yarinyar can ta saka min, kuma ga haka" "Tuntube kika ci fa" Radiah ta fada cikin jin haushi, dan ta gaji da tsayuwar. Lokaci guda suka ki yarda akan kafa Easter ta saka mata, a hankali ya taka wurin su Easter ya kura mata ido. Yana kallon yadda take Zubawa Aliyah ruwa a kofi. Tana gamawa ta d'ago kanta, suka yi Idanu biyu. Shi dabi'ar shi ce, ko Yan uwan shi na masarautar basu mishi kallon ido cikin ido, hannu ya kai zai cire Mayafin fuskartar tayi baya. Sake kai hannu yayi ta rike hannun da nata. Saukar bulala a jikinta yasa ta zubewa akan gwiwar ta. "Ku fitar da ita, na ganta nima " Ya furta yana niman juyawa zai fita. "Kasa a yanke min kaina, ayi" rufe mata baki Aliyah tai, tana girgiza mata kai. "Don Allah Kyautah." Zubewa Aliyah tayi a gaban shi cikin rawan murya ta ce. "Tuba muke Baffa, don Allah ayi mata afuwa bakuwa ce daga garin Nahara bata san kome akan Deehar ba, nayi alƙawarin haka ba zai kuma faruwa ba." "Wallahi ba za a yafe mata ba, taci zarafina " Mulikah ta fada tana matsar kwalla, "Shi kenan, amma a hukunta ta." Abin tausayi haka aka fita da Easter, ai kuwa suna fita, da Allah ya bata sa'a, ta gantsarawa wanda ya rike ta cizo, ai kuwa ta arta a guje. Koda suka bita babu wanda ya iya kamata. A cikin wurin Liyafar kuwa, sai da aka fara cin abincin. Sarkin Yaki tare da Galadima suka shigo, nufar wurin Fulani Babba suka yi, sannan suka gaya mata abin da ya faru. Kallon Arshan yayi idanun shi yana kan wata baiwa da take zuba mishi ruwa a kofin azurfa. Yanayin shi ya sauya tun da yayi tozali da kirjinta, yaji kamar ya ɗauke ta a wurin. Mikewa Fulani Babba tayi, suka bi bayan ta. Kiran Namir Sarkin Yaki yayi. "Ka tawo da Yarima Arshan" "Tow Uzairu" haka ya wuce, shima ya koma wurin Arshan. "Sai da na gaya maka, amma baka ji ba sai ka tashi muje" "Ina fa?" "Fulani Babba tana kira" "Gaskiya tsohuwar nan tana takura min me nayi da zafi zata hana ni sakewa?" Ya fada yana jifa da kofin hannun shi. Haka suka fita daga dakin taron. Suka nufi cikin gidan, a hanyar su ta shiga cikin gidan, da mugun gudu ta zo ta bangaje shi, rikota yayi suka fadi tare. Wani lokacin ƙaddara tana iya sabunta kanta, kusan abin da ya faru kenan. Kallon idanun juna suka yi, yana rike da kugunta. "Ke!" Namir ya daka mata tsawa, Tashi tayi tana zare idanu. Kafin ta kuma juyawa zata bar wurin ya riko hannunta. "Me yasa?" "Kaga Sarkin Mata saketa muje" Nufarta Dogarai suka yi, ya d'aga musu hannu. Dole suka kyale ta, Shi kuma ya juya ya bar wurin, har sun yi nisa ya kuma juyawa, itama shi take kallo, gatsina mishi fuska tayi tana murguda baki. Banbarakwai abin yazo mishi, saboda ba a tab'a mishi haka ba, kusan reni ne amma kuma sai ya ai ba wani abu bane. "Uwa wancan yarinyar ba yar mijin ki ba ce?" Wata baiwa ta tambaye ta. "Ita ce mana," "Kan uban can, shi ne tayi sa'ar faduwa a jikin Yarimar Deehar? Lallai wannan yarinyar Aljana ce, ta kafa tarihin da ba zai tab'a gogewa ba." "Kina nufin shi ne yarima me jiran gado?" "In Sha Allah, sarkin sarakuna na gobe." Wani irin bakin ciki ne ya kama Mama Uwa, tana ji tana gani yarta da suka zo ta zama baiwa a wani wurin, sai tayi kwana biyu bata saka ta a idanu ba. Duk burinta nason zama wata abar kyau ga kowa amma haka bai samu ba. "Uwa kamar ranki ya sosu " "A'a kawai dai yarinyar ce na tsane ta, domin sanadinta muka rasa muhallin mu, da zan samu hanyar da zan sabunta rayuwar ta sai nayi " "Kina nufin hallakata" "A'a babu kome kawai na tsane ta ne" "Kin ga akwai Jarma yana nan wurin burga yana kula da harkokin dabobbi, idan kina son ya miki aikin da zata zama bita can zai yi amma shi gaskiya Aikin shi sai yayi tarayya da mace, shi ya min aikin da Delu take tare sa Galadima," Wato Yarta, "Sabuwa da gaske?" "Ih, na rantse miki da gaske " Gyada kai tayi, sannan ta ce mata. "Yaushe zaki kai ni?" "Sai dare" Haka kuwa suka ajiye maganar , ita kan Kyautah bata san me ya faru ba, amma ta wuce shashin su Aliyah. A bakin kofar shiga ta hadu da Fure, Rike kunnen ta, tayi tana faɗin. "Baki jin magana ko? Me ya kai ki takalo rigima dasu Mulikah da Radiah? Sannan kuma kika bawa Yarima Arshan amsa kai tsaye?" Rike kunnen ta, tayi idanun ta jajjur. "Saboda yayi mulki suka kashe mana mutanen nahara baki daya? Me kike so nayi bayan naga makiyina? Ko za a kashe ni sai na kawar da shi." Zungure mata goshi tayi, tana faɗin. "Kowa kika gan shi a cikin Deehar yana da ciwon da aka ji mishi, dan haka ki adana kiyayyar ki." Wucewa can cikin shsshin su Aliyah tayi, ta zube akan gwiwar ta. D'ago ta tayi tana faɗin. "Tunda basu miki kome ba, da sauki ki daina rashin kunya" "Tow" ta fada ta fara gyaran dakin. -- Yana shiga sashen kawai Galadima ya kifa mishi mari, durkusawa yayi a kasa ya d'ago kai yana kallon Galadima da idanun shi Jajjur. "Tir da halinka." Fulani Babba ta furta, tana daga can zaune. "Me ka aikata? Ko Ance maka babu masu adawa da mune? Taya zamu cigaba da binne abin da kake yi? Tow wallahi ba zaka bata mana shirin mu na shekaru aru-aru ba. Mutumin banza kawai ku fita" "Galadima ya fada." Yana nuna musu hanya. Fita yayi cikin fushi, ya nufi gida. -- Da daddare, fita Mama Uwa tayi ita da Sabuwa. Wurin Jarma. Yana ganin su ya tashi zaune, dake shi din Tsohon maye ne, sai dai zuwan shi masarautar ya ajiye maitar shi, sai dai idan zai yi wani aikin mugunta, Yana ganin su Mama Uwa da Sabuwa lokacin da suka ambaci sunan shi, domin shi haka yake, yana ta zaman jiran su. Sai gasu kuwa sun zo. Kallon su yayi yaga da gaske wurin shi. Daga waje Sabuwa ta tsaya, sannan ta ce mata. "Ki shiga" Shiga dakin tayi ta kalle shi, baki ne kato murgujejjen bamaguje, wanda ua boye akidar shi. "Kina son Yarki ta samu alaka da Yarima Arshan ko? Tow zata samu amma ita wacce kike ki ruhin..... 500₦... Insha Allah' a tuntube wannan number 08130269641 Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank #Mai_Dambu Jikinta na rawa ta zube a gaban shi, gyada kai tayi tana ƙara jinjina kai. Murmushi ya mata, sannan ya ce mata. "Amma taya matan kabilar Nahara suka zama masu son kan su haka? Taya kika tsammanin nasara?" Damke hannunta tayi tana jin wani irin yanayi mara dadi, kafin ta ce mishi. "Ba nasiha nazo ka min ba, zaka min aikin ko ba zaka yi ba?" Ta tambaye shi cikin kwarin gwiwa. Mika mata hannu yayi tare da kashe wutar aci balbal din wurin. Yadda ya fisgota, haka ya juyar da ita cikin son kai da son zuciya. Sosai ya gurjeta yadda bai tab'a ji ba, yana ji a tarihi matan nahara, na musamman ne amma bai yarda da ba, sai da ya shiga jikin Mama Uwa, yaji kome nata zam-zam, ya fahimci yadda matan nahara suke albarka da korama yana jikin su. Haka ya durjeta sannan ya mike a hankali yana jin kamar ya koma ya cigaba da aikin kwasar garan shi. "Na gama, aikin ki kuwa zaki sha mamaki" Tashi tayi tana faɗin. "Naga alkhairi" Sannan ta fita, rike wando shi yayi yana kara jin Kamar ya janyota yayi yadda yake so da ita, amma babu hali. Gulbi suka wuce, tayi wanka da gyara jikin ta, sannan suka nufi hanyar dakin su. -- Washi gari. Tun jiya labarin haduwar Yarima Arshan da Kyautah ya zagaye masarautan, kuma abin takaici yadda ake ta yad'a zancen ba haka bane. Tana aiki gyaran dakin Fulani Aliyah, Fure ta shigo dakin. "Kizo" "Tow" Fita tayi tana bin bayan fure,.har waje. Tana isowa, dogarai hudu suka sakata a gaba. Suka bar sashin. Can bangaren gidan Galadima aka kaita. A zaune ta same su, Radiah da Mulikah. Kwashe mata kafa aka yi ta zube akan gwiwar ta. "Wannan shegiyar yarinyar ta saka min kafa, bai ishe ki ba, sai kin hillaci Yarima Arshan" Kallon su tayi na wasu dakika, kafin ta ce musu. "Shi Yarima Arshan waye shi?" Saka hannu Mulikah tayi a baki, kafin ta ce. "Ku zane min jakar nan" Ai kuwa suka shiga zaneta, kamar Allah ya aiko su kanta. Duka suka mata na Allah ya isa, sai da suka ga bata motsi sannan aka mai da ita bangaren su na bayi aka watsar da ita a bakin kofar, wasu da kishi da hassada ya cika musu zuciya, tsalleke ta suke kamar sun ga kashi. Uwar bayi tana can cikin gida, labari ya iske ta. Tana bangaren Zinaru ce da take kawo mata korafin Wabi, bata hakuri tayi sannan suka fito tanawa Wabi fada. Koda suka iso,.a yashe suka hango Easther. Da sauri suka iso wurin ta. Suka shiga bata taimakon gaggawa. Taci duka,.har ta suma. Haka suka shiga da ita d'akin su, aka taimaka mata. Sai dare ta farka, a hankali ta tashi tana kallon yadda kowa yake harkan gaban shi, sannan ta nufi waje. "Kyautah ina zaki?" "Waje" "Dawo ki kwanta" "Tow" Ta dawo ta kwanta, washi gari haka ta tashi da zazzaɓi, ta wuce inda take aikinta. Wabi tana tsaye tana shiri, aka turo daga sashin Yarima Arshan ana bukatar bayi mata. Dake sauran duk sun tafi sai Wabi da Tani. "Ku je wabi da tani " Gyada kai suka yi, sannan suka bi bayan dogaran. Har izuwa shirayi. Anan lissafin Abigail ya kunce, domin kome ya tsaya mata ne lokacin da taga yadda tsarin yaƙe. A hankali take bin ko ina da idanu, har suka shiga cikin babban zauren shi yana kwance yan mata uku suna mashi tausa. ... "Allah ya baka nasara gasu nan" Juyawa yayi, bai ganta ba..shi fa Easter yasa a nimo mishi, bai rike sunanta ba, amma ya san baiwa ce, uwa Uba jiya ya samu labarin an zane ta. Kallon Abigail yayi da ta cika mishi idanu, mika mata hannu yayi ta tako inda yaƙe. Tare da saka hannun shi a cikin nata, murmushi yayi mata me sanyi, kafin ya fara zare rigar sakin jikin ta. Kyaf-kyaf Idanu take, tana jin abin almara. A hankali ya mike da ita suka shiga cikin dakin shi, sannan ya kwabeta. Yau ne karon farko da yaga yarinyar da bata razana da abin da zai mata ba, don haka, ba tare da tunanin kome ba,ya shiga mu'amala da ita kamar me, ganin yadda take bashi hadin kai kamar me. Yadda yake surfeta kamar ya samu abinci sai ya baka mamaki, domin ita Abigail, ta shagala da jikin shi. Sai dai su fa kamar a jinin su ne, shagaltar da mace daga duniyar da take zuwa wata duniya na daban. Sai bayan wani lokaci, ya fito yana mika. Sannan ya sallame ta, ya shigar da Tani. Ai kuwa anan suka sha dambe kafin ya mata shigar bazata, ihu da kururuwa yasa shi dole ya yi kad'an ya barta bawai don yaso ba. Haka suka fito daga ɓangaren shi, a hanya suka hadu da Easter, kallon su tayi tana ganin yadda tani take tafiya a bubbude. "Ke Tani me aka miki kika koma haka? Sai kace an miki kaciya?" "Yarima Arshan ne ya min fyade ni da Wabi!" Rufe bakinta tayi, tare da hango yanayin shi a idanunta. Yanzu dan wannan mitsitsin Yaron shi ne da wannan abin? (🙄😏 Ban da su Fulani suna da buri akan shi tuni bai ajiye sa'an ki ba) Abin mamaki, abin da ake zargin Kyautah tayi, har aka ci su da yaki sai gashi yan matan Nahara, sun zama karuwan Yarima Arshan, musamman Abigail da kome dare haka zai turo a dauke ta. Kyauta da dukiya masu yawan gaske tana samu, haka yasa ta mugun farin jini a cikin bayin masarautar, ta fara jin itama wata ce. Sai dai duk wannan abin a kunnen Fulani Babba, ita da kanta tasa Uwar Bayi tana hada mata maganin wanke ciki, aba bata bata sani ba. Domin ta ce Yarima Arshan ba zai fara hada jini da baiwa ba. Wani abin mamaki, Easter sai ta fara zama mara jin magana, wadda yaja aka dakatar da ita daga Ɓangaren Aliyah, wani irin rashin kunya take yi kamar ana ingizata. Haka yasa ta zama fitinanniyar yarinya a cikin Masarautan, kullum sai an saka a kamota, amma baki daya yarinyar nan bata kamuwa. Duk yan matan bayin babu wacce zata nuna mata kyau da zubin halittar jiki. ★‡★ NUMAN Ganin ya isa da Yar shi, yasa aka fara shirin daurin auren. Bayan sallah juma'a,haka mutane suka shaida daurin auren Abdullah da Raudah. Wanda aka ware musu bangare can da na iyayen ta. Yanayin da yake ciki Abid kawai zai iya bada labarin haka. "Ka zama ango" Murmushi yayi domin yana son ya nuna farin cikinsa. Haka ya riko hannun Abid ya mishi magana. "Sosai nake farin ciki" "Na fahimci haka" Ya maida Mishi. Duk da yan uwan Mahaifiyar ta, sun mata kayan ban girma haka bai hanata kudirinta ba. Kwana biyu aka dauka ana shagali, kafin aka mika ta, dakin mijinta. Sai dai me? Suna shiga ta yo kan shi da wuka, Abid ya rike hannun ta. "Meye haka?" "Kashe shi zan yi na kashe banza?" "Lallai da kin yi asarar rayuwa mara amfani" "Wallahi nice ajalin shi" ta fada tana kuka. Tabbas bai ga nadama ko tsoro ba, dan haka ya saka kai suka fita da Abdullah da yake tambayar shi, lafiya? Gidan Mahaifin ta, suka nufa. "Assalamu alaikum!" "Waalaakumun Salam! Lafiya Abid?" "Hmm! Ba dan ina tare da Abdullahi ba, da yau babu shi domin Raudah taso kashe shi." "Raudah ko?" "Wallahi ita" Tashi yayi ya nufi gidan, da sandar shi. Ya shiga dukar ta, sai da ya mata likis. "Kika rabu da shi kin yi asara" "Wallahi ko zaka kashe ni bana son shi" Ta fada tana kuka. A nan suka kwana a tsohon dakin shi, washi gari da sassafe. Sai ga sako daga fadar Hamma Bachama. Haka suka tafi dukkan su. Suna isa Raudah suka hango tana kuka. Kafin nan bayan gari ya waye, ta nufi gidan Hamma Bachama. Tana kuka aka mata iso wurin shi. Zama tayi cikin kuka ta ce mishi. "Allah ya baka nasara, ina karan mahaifina ne a bisa auren dolen da ya min da mutumin da baya ji baya gani!" Cike da mamaki yake kallon ta, da tasan waye Abdullahi ba zata nime haka ba,.sai dai tunda ta ce bata so bata son ne. "Me yasa baki son shi?" "Baya ji baya gani, ko magana baya yi!" "Shi kenan bari na tura a kira shi, amma naso da kin amshi haka a matsayin biyayya" Cikin kuka ta ce . "Wallahi mutuwa zan yi" Jin haka yasa shi turawa aka kira Mahaifinta. "Barka da asuba, ranka ya dade" "Yawwa Ya Musa." Idanun shi yana kan Abdullahi da Abid. "Ya Musa na kiraka da safe ko? Kayi hakuri, Yaran mu idan suna son abu bamu isa tauye su ba, haka idan basu son abu babu yadda muka iya. Ka bashi umarni ya sauwake mata. Allah zai bashi wacce zata zauna da shi da haka!" "Tow mai martaba" Sannan ya juya ya kalli Abdullahi, sannan ya matsa kusa da shi, ya riko hannun shi ya na mishi bayani. Tausayin ya Musa ne ya cika shi. Ya riko hannun shi ya ce mishi. "Ba zan iya saketa ba, kai kamar Uba ne a gare ni, ka yanke shawarar da ya dace." Shima riko hannun shi yayi sannan ya ce mishi. "A matsayina na Uba na baka shawarar sake ta, Allah ya baka wacce ta fita." Lumshe idanun shi yayi da suka cika da kwalla, sannan ya mishi alamar ya sake ta saki ɗaya. Ya yarda bata kaunar shi, duk sai yaji baki daya ya sare babu wani abin da yake ji akan ta. Suna fitowa bayan sun sallami Hamma Bachama. "Zan koma Deehar!" "Me yasa?" Sake riƙe sannan Ya Musa yayi sannan ya ce. "Lokaci ne ya bani damar haka zan tafi, na kasara aikin da Abbana ya fara" "Yaushe ka saka tafiyar?" Ya Musa ya tambaye shi, ya jima yana jiran wannan ranar. "Sati me zuwa " Ya musu alama. Haka suka dawo Ya Musa ya gayawa Mahaifiyarta abun da ya faru, ranta ya B'aci amma da ta tuna yarta tana son farin ciki ne yasa bata zafaffa ba. Ya Haruna da Ya Musa suka yi ta shiri, Abid ma haka dan duk tare da su shiga Deehar. Tsawon sati daya suka dauka, kafin suka nufi Deehar. Tafiyar kwana da kwanaki suke akan Jaki. Tare da shigar buzaye. Har suka isa garin Deehar ana gobe kasuwa, kasancewar kudin da yake shiga cikin Deehar daga fatake ne. Harajin da suka bayar yasa ba ayi tunanin binciken su sosai ba, har suka samu shiga cikin Deehar din. -- Kwanan su biyar, suna yawo a cikin garin. Ranar sun fito da Ya Musa, sun bar Abid da Ya Haruna a masaukin su. Tun daga nesa Ya Musa ya hango yadda take gudu tana juyawa. Yana jin Muryan Dogarai suna faɗin. "Kai ku kamo ta! Kar wani ya bata mafaka!" Gudu take daga ita sai yan kayan su na bayi. Gashin ta da yake tufke ya warware ya dauka a bayan ta da gaban goshinta. Kasancewar gudun a cikin kasuwa take, bangaje su tayi zata wuce ta tsakiyar su. Sandar shi ta fadi. Ya shiga lallumar ta, komawa bayan shi tayi ta buya. "Yawwa Yesu ka kawo min taimakon gaggawa." Kallon su tayi tana dariya ta ce musu. "Yawwa ya kuka ga namiji wannan iya shi kawai sufar samudawa gare shi dan haka ya cece muje Malam Basamude" "Yar nan ai baya ji baya gani! Kuma baya magana!" Cak taji numfashin ta, sun tsaya a sama. Idanun ta tayi kwalkwala da shi ta ce musu. "Yanzu Baba duk girman jikin nan, bai da wani amfani. Na hada ka da Abin bautar ku, ku taimaka min na rantse da Yesu Almasihu ina zuwa sai sun min ba dadi." Girgiza mata kai yayi, ya ce mata. "Yarinya mu ma baki ne, don Allah ki rufa mana asiri." Tana ji tana gani suka dauke ta, suna wuce da ita. Idanun ya cike da kwalla. Riko hannun Ya Musa yayi yana tambayar shi. "Wacece?..... 500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank #Mai_Dambu "Wata yarinya ce take niman a gaji" ya fada masa da hannu. Gyada kai yayi yana cigaba da tafiya. Har suka nufi asalin kofar da zata sadaka da Masarautar. Wani irin sanyi ne ya lullube shi, ya lumshe dara-daran idanun shi yana kallon kofar. Kafin suka juya, yana jin kan shi yana mishi wani irin girma. Dafa kafadar shi, ji yayi kamar zai zube akan gwiwar shi. "Ya zaka?" Duk da baya ji baya gani, amma haka sai ya saka shi fahimtar abokinsa ne, na wancan Alkaryar. Dawowa gaban shi yayi yaga tabbas tafiya yake ya kai hannun shi fuskar shi, yaga tabbas baya gani. Haka yayi ta bin bayan su, yana tab'a shi. Amma babu hanyar da zasu yi magana da junan su. -- Cikin takaici suka watsar da ita gaban Radiah da ita, d'ago kai tayi tana kallon su. "Ke wacce irin masifa ce?" "Eah?" Ta tambaye su, tana kallon su. Kafin ta gatsina fuska. "Waye kikewa gatsine?" Mulikah ta tambya ta rai a b'ace. Murguda baki tayi tana ɗauke kai,kamar wacce take yi da sa'o'in ta, Takaici yasa Radiah amsar bulalar hannu dogari ta fara zuba mata, amma tana kallon cikin idanun ta. " Bar kallona mayya!" Ta tokare ta da kafarta sai da ta fadi. dan ranta ya yi dubu tow yau ya b'aci, ajiyar zuciya take tana kallonsu, sam babu tsoro ko fargaba a ranta, haka yasa Mulikah ta kuma wanketa da mari, tare da kwallo da ita. Amma taurin kai irin na Easter bai saka ta daina kallon cikin idanun su ba. "Lallai ma yarinyar nan, baki ji a jikin ki bane" Radiah ta mike zata je ta kuma dukanta, muryan Arshan ya dakatar da ita. "Wannan wacce irin hauka ce?" Ya tambaye su, yana kallon ta. Bai san me yasa yarinyar take cika mishi Idanu ba, wannan shine karo na babu adadin da yake ganin su a tare da su Radiah ana zane ta. Ita nan Easter lissafin ta, ba a kan su yake ba. Akan wancan basamuden yake domin duk wata masifa shi ya ja mata, dan haka zata so ta kuma ganin shi ta galla mishi harara. "Tashi ki tafi" ta mike tana karkade jikin ta. " Yarima Arshan!" "Bana son jin magana!" "Amma dai da ka tambaye mu." "Ba zan tambaya ba, domin nasan halin ku." Ya fada yana bin Bayan ta da Idanu, lumshe idanun shi yayi yana budewa akan ta, ba zai ce yarinyar bata mishi ba. Amma kasar zuciyar shi ta wadatu da yarinyar, ita ce macen da yake ganin kamar zai ajiyewa kan shi domin samun nutsuwa da gamsuwa ba dan yayi sharholiya da ita ba. Sai dai a duk lokacin da ya ganta yana yawan jin kunci akan ta. Haka kawai zai ji zuciyar shi tayi nauyi. Yana jin zogi. Wucewa yayi cikin gidan, ya gaida Garkuwa da ya tura a kira shi. Zama yayi yana kallon yadda Garkuwa yake ta rubutu. "Ka iso ranka shi dade?" Ya tambaye shi yana Mikewa tsaye. "Zauna." Ya nuna mishi inda ya ke zaune. "A'a nan ya isa" Ya zauna yana kallon yadda tsarin dakon yaƙe. "Allah ya baka nasara, ana ta shirin baka mulki, amma har yau babu maganar aure." Murmushi yayi sai da sautin ya fito. "Zan yi amma da sauran lokaci" Shiru suka yi dukkan su, kafin Garkuwa ya ce mishi. "Ko zaka duba cikin yan uwanka ne, Mulikah da Radiah?" "Hmm! Zan duba" Ya fada yana Mikewa tsaye, ba tare da ya ce kome ba, ya bar zauren. Yana fitowa ya same su, basu iya kome ba sai dai a basu kulawa kamar wasu jarirai. Ko inda suke bai kalla ba, ya wuce abin shi. Yana isa Shirayi ya samu Abigail, tana gyara mishi dakin shi. Fisgota yayi ya wani irin rungumar ta. A haka suka zube a gadon. Kafin wani lokaci sun cika dakin da ihun shi. Dan tunda tasan dadin shi, Mama Uwa take kara gyara mata Jikinta,.tana kuma kara fahimtar da ita kome akan yadda ake kire namiji, idan zai kwana yana abu daya da ita ba zata tab'a nuna ta gaji ba. Hakan yake yasa shi shima tsinke alakar shi da kowacce mace sai ita, wani lokaci kuma yana son mu'amala da wasu matan amma tsoron yadda zai saka a dauko wata macen shine yake hana shi. Zubewa tayi a gaban Uwar Bayi,.ta fashe da kuka. "Uwar Bayi! Taya zan rama abin da suke min" Banza tayi da ita, ta cigaba da kad'in ta. "Uwar Bayi ina magana kin yi banza da ni" ta fada cikin matsanancin kuka. "Sun kashe min dangina, sun kashe min garina. Sun mai da matan garina bayi marasa kima. An tsare jikin mu da alfaharin nahara amma ya zama na banza. Bayin cikin masarautar nan suna iya keta alfarmar mu, taya zamu samu yanci?" "Yanci kike so?" Ya tambaye ta lokacin da ya shigo dakin, juyawa tayi tana kallon shi. Murmushi ya mata, sannan ya mik'awa Uwar bayi sako, shinshinawa tayi tana kallon shi. Lumshe idanun shi yayi sannan ya juya ga Easter. "Lokaci yana zuwa!" Daga haka ya saka kai zai fita. "Ya Uzairu da gaske kake?" "Ih mana, baki ji hujja ba." "Naji" ta fada hawaye na zuba mata, sannan ta ce mishi. "Na gode" Fita yayi abin shi. "Sarkin Yaki baka ce min kome ba, bayan tambayar da ka min" "Na manta abin da zan gaya miki" ya saka kai ya fita,idanunta ne ya cika da kwalla. "Babu me taimakona ya kenan?" "Akwai mana ki jira lokaci" ya fada yana barin dakin. Tashi tayi zata juya jiri ya kwashe ta, rike ta Uwar Bayi tai, sannan ta kalli yadda take kokarin suma. Murmusa mata tayi, Ƙasa kasa ta ce mata. "Kin zata ke daya kike da ciwo a rayuwar ki, kowa yana da irin shi hakuri ake" Daga haka ta lumshe idanun ta, kwantar da ita tayi, ta cigaba da aikinta. --- Abinci yake ci yana, tuna yadda Raudah ta kai karar mahaifinta, saboda shi duk sai ya ji ya muzanta. Dafa shi Abid yayi. "Idan ka gama yangar kazo muje" murmushi yayi mishi. Sannan ya ture abincin, yana son shakar iskar garin shi, dake yamma tayi likis tare suka fita, suna tafiya. Daga nesa ta hango su,.tana dauke da kwando a kanta. Sai masifa take tana ganin shi ta tsaya cak. "Basamude." Isa tayi inda suke. Ta saka kwandon a gefenta kugunta kallon Abid tayi shima babu laifi kamar Basamude. "Wai ku in tambaye ku mana?" "Muna jinki" "Amma a jinin samudawa kunne autocin su?" Kura mata Idanu Abid yayi sannan ya ce mata. "Yan mata me sunanki?" "Kyautah, Easther!" Kallonta yayi da kyau. "Ke yar addinin Kirista ce?" Gatsina fuska tayi tana karkace kai ta ce mishi. "Kwarai ai ranar Easter aka haife ni, Lokacin da ake yakinin sako ya iso daga Orishilima, daga ruhi me tsarki" Riko hannun Abdullahi yayi suka ci-gaba da tafiya, amadadin ta nufi masarautar a'a sai ta shiga bin su. Abid yana janta da hira. "Amma me yasa baku bude fuskarku?" "Saboda idan muka buɗe zamu razana ku. Kin san mu samudawa ne" Fisge sandar Abdullahi tayi ta juya da gudu tana faɗin. "Na rama abin da ya min, katoton wofi da bai iya kome" Ta tafi da sandar, ran Abid ya ɓaci sosai. Har zai bi bayanta, Abdullahi ya rike shi. Ya rike hannun shi ya ce mishi. "Yara ne ko?" "A'a wata Yarinya ce fa wai ta rama abin da ka mata Dazun?" Gyada kai yayi suka dawo gida, nan Abid yake ta masifa, har su Ya Musa suka same shi yana fada. Murmushi Ya Musa yayi sannan ya ce mishi. "Wai ta rama abin da ya mata ko?" "Eh wallahi" "Zata dawo da shi." -- "Har yanzu bamu sami yarinyar ba, sai ma wata shaidaniya da ya samu yaki rabuwa da ita." "Ih rashin wannan yarinyar zai janyo mana asara ku tabbatar an nimota, domin jinin Nahara yana tare da ita, zai kwana arba'in da ita, zaa kasheta ayi mishi wanka da jininta, shine zai bashi karfin gaske" "Da wacce alama zamu gane ta?" D'ago kai yayi yana faɗin. "Babu wata alama da ya nuna domin nahira ya danne alamar" --- Tunda suka kwanta take ta juyi, jikin ta kamar wacce ake zanewa haka take ji. Kwalla ne ya zubo mata, Mikewa tayi ta nufi hanyar waje. Babu wanda ya sani, ta nufi waje kamar wacce ake bude mata kofa haka tayi ta tafiya har zuwa inda ta yarda sandar. Dauka tayi tana juyawa ta hango mutum a bayan ta. A tsorace ta fadi tana me sake sandar. Bacewa mutumin yayi ta dauki sandar ta rantama a guje, bata yarda ta nutsu ba, ta kwanta jikinta sai rawa yake. Dakyar tayi barci. Washi gari da sassafe ta dauki sandar ta bar masarautar. Kasuwa ta shiga tana kallon mutane. "Sannu Baba shin ina niman wasu mutane ne zaka gansu kamar samudawa" "Ayya bamu san su ba." Haka tayi ta yawo a kasuwa, kafin ta hadu da Ya Haruna, dan ya lura ta gaji tun safe har rana tayi zafi. "Kina niman yan autan samudawa ko?" Idanunta ne ya cika da kwalla. "Ih, ga sandar shi." "Muje ki bashi da hannun ki" haka suka wuce har masaukin shi. Tana zuwa ta ajiye sandar zata juya Abid ya ce mata. "Waye kike tsammanin zai bashi." Murguda baki tayi tana faɗin. "Tow kar ka bashi" zata juya taji kamar an rike kafarta kasa motsawa tayi, tashi Abid yayi ya bar dakin. "Ayya haka zaka tafi ka bar mu" tana son fita. Juyawa tayi taga ya fita can bata lura da Ya Musa ba, shima ya riko hannun shi ya sake ta fita. "Kai ma fita zaka yi?" Bai kula ta ba, durkusawa tayi ta dauki sandar ta d'ago zata mika mishi, idanun shi ya hango mata shi a kanta kamar yadda taga aljanin jiya, yin baya tayi Jikinta yana rawa. Mika mishi sandar tayi ta shiga ja da baya. D'ago sandar yayi zai maka mata. Ta fasa wani irin kara, tana kare fuskarta. Dafa kafadar shi aka yi, sannan abokin shi ya rike sandar. Jin sandar bai sauka akan ta ba, yasa ta fita da mugun gudu. Sai da ta ga ta tsira, sannan ta ce . "Lallai wannan mutumin yana da hatsari idan na sake muka kara haduwa kashina ya bushe" Iya tsorata ta tsorata, amma baki daya bata da wata kuzari. Tana shiga bangaren su,.ta hadu da Uwar Bayi. "Ina kika je?" "Na'am!" Ta fara zare Idanu. "Kin fara bin maza ne?" Ta tambaye ta kamar ba ita tayi tambayar ba. "Iyye! Kai ina abin bauta ya min tsari" Ta fada tana tura baki. "Tow ina kika je?" "Kawai na gaji ne na tafi bakin ruwa" ta fada a shagwab'e. "Allah ya shirya ki" "Tow" Ta wuce tana murmushi ganin akushin abinci a rufe da sauri ta zauna ta fara ci. Hannu baka hannu ƙwarya, hannu ƙwarya. Tana gamawa tayi gyatsa ta mike zuwa wurin Uwar bayi, tana kallon yadda take kadi. ★‡★ "Samu yace min babu wata alama da zaa gane ta, ban san yadda zamu yi ba." "Tow a shiga dauko su ana niman ta da karfin tsiya." "Tow!" ----- Tun daga wannan ranar aka shiga daukar yan matan ana kaiwa Arshan, amma babu wani sakamako me kyau, tunda aka fara haka kullum Easter sai ta gudu a masarautar. Sai da aka lalata yan mata sama da saba'in a cikin ƙabilar Nahara, karshe da fitina tayi fitina. Da kan shi ya hana a kawo mishi watan domin bayan shi ciwo yaƙe, dakyar yake motsawa. Haka ya gayawa Namir ya fadawa Galadima shine da namijin Galadima. A take aka fara hada mishi maganin karfin maza a ka tura mishi. Sai da ya sha yana wanka da shi kafin yaji wani irin karfi ya zo mishi. Kasancewar lokacin damina ya kutso kai haka idan aka kwashi yan matan za a dawo da wasu sun mutu wasu a watsar da su uwar bayi tayi ta jinyar su. Ana haka wani dare aka zo suka hada da Easter. *Kuyi hakuri ina busy ne amma Insha Allah zan kara muku na dare ko rabin shafi ne* 500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank #Mai_Dambu Kamar yadda ake kad'a shanu haka suka kad'a kan su. Gashi an fara ruwan sama. Haka suka isa bangaren, ana shiga da su ana fito da wasu yan matan. Tsoron haka ya bayyana a fuskar ta karara. Kafin a fitar da Wadancan ta juya cikin su ta fita da gudu. "Ku kama ta" Amma ina ta ficce, shirayi yana kusa da kofar fada don haka kamar wacce ake ingizata waje, ta fita kafin a rufe kofar fada. Tuni ta fita dakaru kusan bakwai suka fita niman ta, ga Uban ruwan da ake da bakin kwarya wanda ya haifar da ambaliya a cikin gari. Za a iya cewa duk abin da ake a Deehar ba a taba wanda ya haifar da masifa irin keta alfarmar Yan matan nan ba. Itama garin gudun ceton rayuwar ta. Bata ganin gabanta, hawaye ne ke fita a idanunta, tare da cewa. "Ubangiji gani gare ka, waye me ceto? Juyawa tayi daidai walkiya ya haska bayan ta, ta hango su suna biyo ta a guje, karar aradu tayi a firgice ta kuma juyawa kamar wacce aka hada da bango ta koma da baya ta zube keyarta ya bugu da wani abu, ba zata iya cewa ga abin da ya faru ba. Domin tajyo isowar su, wurin tare da sake wani irin aradu me mugun amo da sauti me karfin tsiya. Kafin idanunta ya rufe ta kuma hango wasu mutane biyu a dab da ita. Daga nan ba zata kuma ce ga abin da ya faru ba. Idanunta ya rufe. Washi gari. Sake lumewa cikin bargon tayi,.tana jin wani irin dumi me dadin tsiya, kamar mage haka ta sake shigewa. Gyaran murya taji, haske a yana gauraye dakin. Bude idanunta tayi tana kallon Ya Musa sa yake gyara labulen, tashi tayi zaune kanta na sarawa. Ta koma ta kwanta. "Wash Yesu Almasihu! Na gode da ka tsiratar da ni tun Wadancan aladun basu kama ni ba." Fita ya Musa yayi ya barta da matan. "Sannu kin tashi?" Matar ta ce mata, "Ih" Tashi tayi taga an sauya mata kayan jikinta, ta kalli matar cikin tsoro. "Waye ya sauya min kayana?" "Ni ce " Matar ta faɗa, tana shirya dakin. "Gaskiya na gode" dafe goshin ta tayi tana tambayar matar. "Me ya faru?" "Jiya su yallabai suka shigo dake, sun tsince ki a cikin ruwan da ake dake sun fita taimakawa mutanen gari." "Tow" ta fada tana shafa keyarta, waje ta fito ta same su zaune suna karyawa, ga al'ummar garin Deehar da suka kawo musu abinci daga gida gida. Juyawa Abid yayi ya kalle ta. "Kyautah!" Ta kalle shi. "Tawo nan" ta taka a hankali, tana rike rigar jikin ta, domin yayi mata yawa. Zama tayi,.ya kalli Matar nan ya ce mata. "Dauko mata mayafinta " "Tow" ta juya a hankali, tana koma dakin,.sannan ta dauko mata. Mika mata tayi, ita kuma ta amsa, kallon Abdullahi tayi tana mamakin shi. Yadda yake cin abincin kamar ba zai ci ba. A hankali aka fara watsewa a wurin, har ya rage daga ita sai shi. Daukar yaji tayi ta zuba mishi akan abincin, ya dauka ya ci bai sani ba. Haka bai mata ba, ta kuma zuba mishi gishiri da yake cikin yar tasar azurfa. Salon mugunta iri iri take mishi, bai sani ba. Shi dai abin da ya wani sauyawan abincin, a ran shi ya raya shaidaniyar yarinyar nan ce, girgiza kai yayi ya mike abin shi bai kulata ba, ya bar wurin. Sai da taga ya tashi abin ka da kwadayayya kawai ta fara kokarin cin abincin, abokin shi na Yaranta yayi ta zuba mata yaji kamar yadda ta mishi. Sai da tayi nisa a cin abincin sannan ta fara cin me yaji. Kwalla take tana dakyar ta hadiye na bakinta, gashi ta hana shi ya bar mata itama.kuma bata san ya aka yi ba yaji a nata. Madara ta sha ta mike tana kallon rigar jikinta, a hankali ta cire Mayafin kanta, ta yaga bakin Mayafin ta daure a saman cikinta bayan ta gyara zaman rigar jikinta, sai rigar ya zauna dai-dai. Sannan ta daura Mayafin ta fito a binta. Tana fitowa waje, ta gan shi a zaune su Ya Musa suna raba kayan abinci. Ga talakawa. Hango dakarun Deehar tayi da sauri ta koma bayan shi, tare da rike rigar shi. "Me kuke yi anan? Baku san abin da ya faru bane an kashe dakarun Deehar har bakwai" sake k'amk'ame rigar shi tai. "Ba kome ake ba, wadannan fataken ne suka sayi kayan abinci ake rabawa mutanen da ruwa ya musu barna" "Hmm! Ayi a tashi" Har zasu bar wurin dayan su ya ce. "Muna nimam wata yarinya idan kun ganta a mika ta ga fada" rike rigar shi tayi da karfi, yana jin jikar ruwa a bayan shi. Ajiyar zuciya ya sauke, d'ago kai tayi tana kallon jama'ar wurin. Sake shi tayi ta juya zata nufi hanyar da dakarun suka bi, Abid ya ce mata. "Kin san halin da masarautar yake ciki kuwa?" A matukar sanyayye ta juya tana kallon shi. "Koma me dole zan tafi" ta juya ta kama tafiya, zai kuma magana Ya Haruna ya rike hannun shi. "Ta yarda da kanta ne, shi yasa zata tunkari masifar da take gabanta, idan da zata tsaya a gefen mu tabbas tafiyar zata bada abin da ake bukata." Ya fada da fulatanci kasancewar zaman su a Numan yasa sun koya sosai kuma sun iya. -- Haka ta isa kofar masarautar ana ganin ta aka rufe ta, har fada aka kaita tare da gurfanar da ita a gaban mutanen fadar. "Waye ya kashe dakarun da suka je kamo ki?" "Ban sani ba" ta faɗa a hankali, "Akwai mutanen da kika sani makiyan masarautar nan ne?" "Ni fa ban san kome ba" Duk abin da ake tunanin za aji a bakin ta,bata sani ba. Don haka suka sa aka fara zane ta. Amma abu daya take fada bata sani ba. --- "An samu Yarinyar nan fa, amma kuma bata san abin da ya faru ba, sai zane ta ake" Mikewa yayi ya dauki alkyabar shi, ya fita daga shirayi ya nufi fada. Yadda ake zane ta, zaka dauka ba zata rayu ba, tana kwance. Yana shiga ya lullube ta da alkyabar shi. Dole suka tsayar da dukan. Tare da zubewa suna kwasar gaisuwa. "Me tayi?" "Akwai yiwuwar kawo hari masarautar nan ne,kuma wannan yarinyar ta san kome" "Ta fadi abinda ta sanin?" "A'a" Daukar ta yayi har zai fita ya ce musu. "Kar wani ya kuma tuhumar ta, bata san kome ba." "Idan ba a bincike ta ba, yarinyar nan zata kawo masifa har cikin masarautar nan" "Masifar da aka kawo shekaru ashirin da takwas ma yai ba a gama da ita ba, balle a kuma shigo da wani kar a kuma dukanta " ya sa kai ya fice da ita a kafadar shi. Shirayi ya nufa da ita, yana zuwa ya kwantar da ita rub da ciki, "Kai ka kira min Uwar Bayi " "Tow ranka shi dade " Ya fita Namir da yaji labarin abin da ya faru ya garzayo kusan a tare da da Uwar bayi. "Kana Hauka ne? Taya zaka hana su binciken da ya dace?" "Me yasa aka kawo min ita a jiya? Ita ba matar da zan sadaukar da ita bace, tun gani na da ita na ajiyewa Y'ay'ana. Don haka kowa ya yi kokarin dakatar dani sai naga karshen digon numfashinsa, Uwar Bayi a kula da ita" Yana gama fadar haka, ya fita zuwa zauren shi yana jin kamar ya cire mata ciwon jikinta. Yana zaune a wurin har uwar bayi ta gama gyara mata ciwon, sannan ta fito lokacin Fulani Babba ta shigo. "Meye nufin ka Arshan? Baiwa ce kaskantaciya ka kare? Bayan kasan hukuncin cin amanar masarautar nan kisa ce " "Fulani na yanke kuma na zarta duk wanda ya kuskura ya nuna mata yatsa sai na kashe shi, idan kuma aka mata kallon banza sai na nakasa mutum, dan haka zan iya kome domin na kare ta." "Ka kore ta" "Babu inda zata da ya wuce nan, kuma wallahi sai na sare duk wanda ya kalleta " ya furta a fusace yana kallon Fulani Babba. "Ni kake gayawa magana?" "Ba iya ke ba duk wanda ya shiga gaba na nake da shi." Mikewa tayi ta fita ranta a jagule. ★‡★ Kallon gawar badakaren yayi ya wasu tsatsuba, kafin ya lumshe idanun shi. Bude idanun shi yayi da sauri, saka hannun shi yai ya tab'a gefen wuyar badakaren, da sauri ya cire hannun. "Kaico lokaci ya kure, tir da wannan yanayin mara dadi." Ya mike yana bin gawar badakaren da wasu abubuwan kafin can gawar ta shiga girgiza, kamar wacce aka hura mata wuta. "Kaddarar da ta raba ta kuma haɗawa, ku bibiye masarautar Deehar akwai matsala" Fita suka yi da sauri. *** Kusan kwanaki uku kenan da ambaliyar ruwan sama, amma babu wani agaji daga masarautar deehar, sai daga Fataken nan dai guda hudu, abin da ya kara musu kaunar su kenan, musamman dan makahon cikin su. Sai dai abin da suka fahimta shi yake kamar bada duk wani abin da za ayi. Don haka basu fasa bashi girma ba. Haka kwanaki suka cigaba da tafiya har kusan wata guda, sai da aka fada matsanancin rashin abinci, yasa Ya Musa da Ya Haruna. Tafiya niman abinci domin wani irin fari ake, tafiyar sati Uku, suka yi sai gasu da kayan Abincin aka yi ta rabawa talakawan Deehar, wanda ya janyo suka daina biyan haraji. Duk wata ake amsa sai gashi kusan wata biyu ba a karb'a, wannan yasa mahukuntan fadar suka harzuka aka turo wakilai. Amma jama'a suka musu bore. - "Yarinyar nan bata kuma fitowa ba, da alamu sun kashe ta ne." Inji Abid yana me basu amsa. "Anya ba zasu kashe ta ba, sai dai su zargi ko tana da masaniya akan abin da yake faruwa ba." "Kamar Ya?" "Kamar yadda tunaninsu zai basu. Dole muyi amfani da talakawansu, domin su juya musu baya, haka zai saka mu mika Abdullahi ga masarautar " "Ya Musa Abdullahi baya ji baya gani me zai iya?" Ya Haruna ya tambaya. "Zai iya mana, ku gwada bashi damar haka, ba Idanu ke gani ba zuciyar ce take gani. Dan haka a tunzura talakawa kuga yadda tafiyar zai bada armashi " Gyada kai Ya Haruna yayi. *** Duk yadda al'amarin yake kara daure mata kai, ya wuce tunaninta. "Wai an kawo ni nan an daure ni ba a bar ni na fita bane?" Banza yayi da ita yana sosa kunnen shi, kallon marin kafarta tayi, tana faɗin. "Zalinci a ko ina rayuwar ma an mai da kai kamar dabba, ban yafe ba." "Kar Allah yasa ki yafe " Ya tashi ya shige daya dakin da Abigail take zaune zaman jiran shi. "Ban gane me Kyautah take a wurin ka ba?" "Kina da matsala da haka ne?" "Ko daya kawai zuciyata ce bata yarda da ita ba." "Gara ta saba da yarda da ita domin ita din ta zo nan kenan, ita ba shara bace kamar ku, ku kuma kamar shara ne watsar da kazamta na nake akan ku duk lokacin da ya min " Shiru tayi ta kasa magana, tana kallon kasa. Janyota yayi jikin shi yana lasar wuyarta zuwa kirjinta. *** Duk yadda aka yi ta niman, matsalar da zai tunkari masarautar ba a samu ba, sai dai wani banzan boren da talakawa suka fara na sun gaji da mulkin zalinci, yasa ran Galadima ya b'aci dan haka ya fita da kan shi. Yana fitowa ya samu al'umma dayawan gaske, wanda Abdullahi yaƙe musu jagorancin bore. "Ku shafe duk wanda ya kusanci kofar masarautar Deehar " Iskace me karfi ta taso, ta yafe gefen fuskar Abdullahi, arba yayi da fuskar da ya kusan.... 500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank #Mai_Dambu .... Wani kallo ta mishi, tare da jin ina zata samu damar make shi. Amma tasan ko a duniyar mahaukata ba zata iya aikata haka ba, Yarima ne fa? Dan haka ta cewa Abid. "Kuma zamu fita da shi da dadare kasan dai ba zan iya daukar shi ba ko? Tow matukar ya fadi ba zan iya lamuntar daukar shi ba." Fuskar shi cike da mamaki yake kallon ta, kafin ya ce mata. "Ai kuwa ina ganin idan ya fadi kece zaki goya shi.." "Na shiga uku! " Ta zaro Idanu waje, waɗanda har sun cika da kwalla. "Amma bayan bautar da kuke har kashe mutane kuke ko? Ban da rashin imani ina zan kai Basamuden nan? Na rantse da Yesu babu inda zan kai shi domin wannan ko dan tsako ya taka ba zai rayu ba balle ni, da kuguna yake had'e da baya." Shi kuwa Abid dake irin mutanen nan ne,masu Shegen tsokana ya ce mata. "Ai fa sai kiyi amma kece zaki goya Yarima Abdullahi zan nime miki zanin goyi" ya fada mata yana murmushi. "Amma gawata kake buƙatar gani ko? Tow kwantar da hankalin ka daga nan shekara dubu" ta fada tana hararan shi kamar kwayar idanunta zasu fadi ƙasa. ---- Kallon Namir yayi yana faɗin. "Ina son ka dauko min Yarinyar, ina son yarinyar." Shiru Namir yayi har ya bude baki zai magana, Galadima da Fulani Babba suka shigo zauren. Mikewa suka yi sai da Fulani Babba ta zauna sannan Galadima da su, suka zauna. "Barka da maraici, Fulani Babba." Shiru tayi na wasu dakikai, kafin ta ce mishi. "Daga yau ba za a kuma kawo maka mace ba, kayi kokarin niman hanyar da zaka samu soyayyar yarinyar da take tare da shi. Kar ka sake ka nimeta da ƙarfi, Namir ka gaya mishi ka kuma tuna mishi a duk lokacin da yaji wani abu kar ya sake ya far mata, ita muke bukata tsawon shekaru dan haka ya iya takun shi " Tana gama fadar haka ta mike bata kara magana ba, domin ba zata kuma magana ba haka take abin da ta sani ta bada umarni bayan nan kuwa babu wani abin da zata kuma cewa. Lumshe idanunshi yayi kafin ya bude akan Namir yana me sake murmushi. "Namamajo ka dai ji ko? Tow sai a bi kome a hankali." ---- Mulikah Hamid Garkuwa, ya ce ga garkuwar Deehar yar da tazo akan girma da shekarun iyayenta. Tana da yayu maza da mata, sai dai bata da Uwar domin uwar tana haihuwarta ta rasu. A hannun Garkuwa ta girma domin bai yarda da kowa ba sai kan shi. Kusan sa'ar Radiah ce. Radiah 'Yace ga Galadima, bayan ita yana da wasu Yaran. Amma ita ya ajiye ta ne domin bukatar shi idan ya taso. Mahaifiyar Radiah kusan yan uwa ne ga Fulani Babba. Sai dai yadda Fulani ke nuna musu Yaran suna da daraja yasa Iyayen su,.hakura su bar mata su. Kusan soyayyar da Fulani take musu ba wata azo a gani bane, kawai tana kallon Yaran akan wata rana zasu zame mata kibiya me linzami da zata cilla zuwa ga gadon bayan makiyanta. Kuma tayi kokarin kulla ƙawance tsakanin Radiah da Mulikah, wanda baka gane meye damuwar su. Haka suka taso, a duniya babu yarinyar da Fulani Babba ta tsana kamar Aliyah bata kaunar yarinyar nan, musamman da Aliyah ta dauki yanayin Fulani karama, hatta maganar ta, haka yasa ake mata kallon kamar Fulani karama ce. Gata da hakuri kamar me shi yasa Fulani Babba take jin haushin ta. Kishin da suka yi da kakarta ya dawo kan yarinyar, sannan ta nunawa su Radiah su musguna mata. *** Sallama yayi ta kwad'awa can ta fito tana kallon shi. "Kazo?" "Ih gani nan, ina yake?" Nuna mishi dakin tayi da bakinta, "Fito min da shi" "Kayan wanki ne da zan fito da shi?" Ta rike kugunta, tana kallon shi. "Ih tow fito min da shi." Nufar dakin shi. Yana tsaye daga shi sai wata yar zani da ya daure kugun shi, daga kafa ta fara kokarin kallon shi har zuwa kugun shi. Gabanta ne yayi mugun faduwa ta zaro idanu waje. "Wayyo na shiga uku!" Ta juya da gudu ta bar dakin, tare ta Abid yayi yana tambayar ta lafiya? "Wayyo ni ban ga kome ba!" Kallon kofar dakin yayi, yana mamakin yadda ta rud'e. Nufar dakin yayi ya same shi yana niman kayan shi, dariya ne ya kwace mishi, daukar rigar shi yayi ya mika mishi, yana dariya kai kyautah sai a hankali wato ganin shi tayi babu kaya shi ne ta rud'e. A wurin saka wando ya juya bayan shi. A hankali ya saka wandon ya daure zariyar sannan ya juya. Kallon gefen yayi a ran shi ya ce. "Ubangiji me halitta ko wace ce zata iya daukar wannan al'amarin?" Hula ya saka a hankali ya daura rawani a kan shi, ba karamin kyau yayi ba. Rufe fuskar shi yayi yadda saura kwayar idanun shi. Suka fito daga dakin, Abid yana mishi jagora har. Dauke kai tayi, cike da kunya Abid da yake janta da hira sai dariya yake a ran shi. "Kyautah!" "Na'am" "Kin san yadda masarautar nan take? Zaki iya mana jagora mu dan wasa kafa?" "Ba kome zan iya" ta fada tana satar kallon Abdullahi. Wani irin bugawa gabanta yayi tana me dafe kirjinta. Numfashin ta yana fita da sauri da sauri. Lumshe Idanu tayi tana faɗin. "Wannan dan renin hankali dube shi kamar na make shi" haka ta wuce suna binta Abid yana janta da hira har zuwa kasuwar dare. Haka suka yi ta zaga kasuwar duk abin da ta gani ya bata sha'awa ta yaba tow Abid zai saya mata. Kamar daga dama ta hango Arshan, bata san lokacin da ta rike alkyabar Abdullahi ba, a hankali ta koma bayan shi tare da boye fuskar ta a bayan shi. A hankali abin da ya faru ya dawo mishi, d'ago kai yayi yana shakar kamshin turaren da yake da yakinin yau yaji shi. Kamo hannun shi Abid yayi ya ce mishi. "Yarima Arshan yana zuwa" "Shi ne ta boya a bayanai?" Ya tambayi Abid, Sai lokacin ya lura tana bayan Abdullahi. "Hmm!" Isowa yayi yana faɗin. "Makaho da dan jagora, tare da allura cikin ruwa, barkan ku kanne na" Lekawa bayan Abdullahi yayi yana murmushi. "Kyautah idan da alƙawari da Amana ruwa ba zai ci dan kada ba. Fito mana" sake riƙe rigar Abdullahi tai tana jin Jikinta yana masifar rawa. A hankali Abdullahi ya maida hannun shi ya dawo da ita gefen shi, sannan ya janyota jikin shi, mayafin shi ne ya warware ta kurawa fuskar shi kallo, idanunta cike da kwalla. Lashe bakin shi yayi yana me kara riko hannunta, suka ci gaba da tafiya. Haushi ne ya kama Arshan ya dauki wani ya d'aga da niyyar bugawa Abdullahi, ita kuma ta juya kenan, baki daya ta rud'e wani irin wawan runguma tayi mishi ta baya, daidai Arshan ya sake mata sandar a bayan ta. Tafiya sukayi kamar zasu fadi ya koma ya tsaya cak yana jin saukar numfashinta. K'amk'ame shi tayi kafin ta sake shi zata fadi ya rike hannunta, janyota yayi jikin shi ta tafi baki ɗaya. A hannun shi ya kai keyarta yaji kamar ta mutu, kara saka hannun shi yayi a wuyar ta. Jikin shi ne yayi mugun sanyi, ya shiga juye juye kamar yana niman wani a wurin. "Me ka aikata? Kai da Fulani Babba ta ce ka nime soyayyarta shi ne zaka kashe ta. Subhanalillahi me zan gayawa Fulani?" Jan shi yayi daga cikin mutane. "Ta mutu ko?" Ya tambaya Muryan shi yana rawa, "Ina zan sani tunda ka mata irin wannan dukar bai zama dole ta rayu ba." "Muje Namir" ya fada suna kara shiga cikin mutane, koda suka je wurin kamar babu kowa, sai yan kasuwan da suke nuna shi. Su kuwa Abdullahi ya dauke ta inda ya sakata a kafad'ar shi Abid yana mishi jagora. "Itama kashe ta zasu ko?" Ya tambayi kanshi, haka suka kashe Innar shi, suka kashe Iyayen Abid. Wani irin tausayin yarinyar yake ji, tabbas wanda ya mata haka shi ya shigo dazun bayan fitar shi. Bangaren shi suka shiga ya kwantar da ita a dakin shi, kallon Abid yayi yana son magana amma babu baki cizon bakin shi yayi yana me d'aga kan shi sama, kafin ya sake murmushin takaici. Kamar wanda ake jiran abin ya faru sai ga Galadima har cikin gidan shi da Garkuwa. Abid ne ya fito sakamakon sallamar da Sarkin gida yake rangad'a musu. "Akwai baki a zaure" ya fada mishi bayan ya riko hannun shi. Gyada mishi kai yayi, Abid yana fita ya had'e hannun shi wuri guda. "Me zan yi da zan kare lafiyarta da Rayuwarta?" Ya tambayi kan shi, *** "Ina Abdullahi yaƙe?" "Yana cikin turakar shi." Kallon juna suka yi garkuwa da Galadima. "Amma kar ya manta shi fa Yarima ne, kuma Basarake bai dace yana hada inuwa da kaskantaciya baiwa ba" "Ih tow, naga ai ba sabon abu bane akwai yan lele shafaffu da mai ai har kwanciya suke da kaskantanttun bayi" Ya Musa ya bada raddin abin da Galadima ya fada. Shafa gemun shi yayi yana faɗin. "Me abu da abin shi kura da kallabin kitse idan bai yi ba waye zai yi? Ko ance maka shi lusari ne yana da lafiya da haka zamu fahimci ko dari aka ajiye mishi zai zauna da kowacce." "Baba Galadima ba a san maci tuwo ba, sai miya ya kare idan har aka ce jarumta ta ce tow kuwa ba mamaki kowa yana shirye ya gwada haka. Balle babu wanda yasan yadda inda rana zata fadi tayu ta fito ta gabar ta fadi ta arewa" inji Yarima Shehu, Dariya Garkuwa yayi yana kallon Abdullahi da ya fito tare da tura sandar shi. "Ba mamaki hasashen ku akan wancan nakasashen ne ko? Tow gamu dai ga garin Deehar bamu sani ba ko an fara sarakuna makafi ne hala" Kallon yadda Galadima yayi maganar yasa jikin su yayi sanyi, Uwar Bayi da me maganin Masarautar suka shigo, murmushi Abid yayi ya ce mata. "Tana wancan dakin" ya nuna mata dakin suka shiga, kin bin su yayi domin yana son yaji yadda suke gayawa kan su magana. "Tunda jikin da sauki shi kenan" "Sauki na Allah ne, kuma zai bata lafiya ban san me yasa ba a koyawa Yarima mu'amala da mutane ba, yake iya daukar doka a hannu baya tunanin haka ya zame masa kalubale ba ne?" Yarima Shehu ya faɗa, yana gyara zaman shi. Shiru suka yi, sake murmushi yai ya ce. "Ko da yake me Uwa a gindin murhu!" Fuuuu suka bar gidan. " A sauka lafiya!" ---- "Mama Uwa kinji labarin kyautah kuwa? Ance Yarimar da aka dawo da shi nan ya dauke ta tun daga kasuwar dare har cikin bangaren Yarima Shehu." Inji Wabi. "Mtseeeeeew! Waye ya gaya miki Yarima Abdullahi zai yi wani abu? Yaron da ko a Masarautar bai da wani amfani, fatana kawai ki dauko cikin Yarima Arshan shine burina yadda zaki zauna a cikin masarautar yadda zaki iya goggaya da kowacce mace gaba ma kece uwar Sarkin Deehar " yadda Mama Uwa, suna wannan maganar ne a kunnen Ladi kuma yar dakin Uwar Bayi ce, domin basu zaci wani yana wurin ba. "Mama idan kuma ya samu lafiya fa? Domin naji ana cewa yafi kamar da Sarki Hayatudeen Abdullahi Noye sama da Arshan, sannan dabi'un shi tafi kamar da wanda yake jiran mulki Mama kiyi wani abu domin ban tab'a ganin shi ba, kuma na tambayi Easther kamanin shi bata ce min kome ba" "Zan duba maganar ki kuma" --- Sai kusan tsakiyar dare suka gama bata kulawa, suka fito har Uwar Bayi. "Ki zauna da ita Uwar Bayi tana buƙatar mace a kusa da ita" inji Abid, "Tow ranka shi dade" fuskar shi dauke da mamaki ya ce mata. "Ranka shi dade ai sai Abdullahi " "In sha Allah kai ne zaka zama mana Wazirin Deehar nan gaba dan haka, ka fara shirin amsar sunan ka daga yanzu " "Ya Musa bai yi tsauri ba? Ka dai duba al'amarin da kyau.... (Kuyi hakuri nayi Bakuwa ce sai yanzu na samu kaina😂) 500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga Union bank #Mai_Dambu lbishirinku mata masu Duniya mata masu Abin Atata dake nake hajiya idan kinaso kayan gyara yan gaske tau kina da damar ziyar (Dakin Amarya )domin dawo da martabarki kimarki a gurin megida har ma da Aboka huldarki A dakin maryan nane zaki samu 1, garin sabaya me kyau haka kuma Akwai garin lakuse wanda zai gyaraki ciki da wajenki ki koma tamkar halwa jikinki yi luwai luwai fatarki ta goge haka nonuwanki zasu ciko suyi cirko cirko suna tsokanar megida matarda zatayi yaye da yan mata ma duk suna iya Amfani dashi . 2, A Dakin amarya munada mayyukan kamshi da gyaran jiki haka kuma muntanadi mayyukan gyaran gashi akwai hadin buzaye mesa gashi taushi laushi da kuma santsi 3 hakama bangaren kayan mata suma ba'a barmu a baya muna hadin kaya masu inganci akwai hadin kinfi Amarya akwai zumar karya gado akwai hadin sabuzu kuwa akwai hadin dan bagigita akwai kalolin kaza dakuma tsimi da kuma kalolin san matse domin karin bayani sai ku tuntubi wanam Lambar 0805 086 4183 kokuma sakon karta kwana ta wanam lambar a man hajar WhatsApp 08164714675 kokuma saadatusadik@gamil.com sayen nagari maida kudi gida muna aikewa da sako gari gari kuma inganci kayanmu ke sayar dasu da ikon Allah ku garzayo dakin amarya muna nam garin sokoto ..................................... Da gayya ta take mishi kafa, banza yayi kamar bai san abin da tayi ba, kawai jikin shi ua bashi ita din ce, shi yasa ya yi kamar bai ji ba. Sam ya kasa gane meye matsalar yarinyar tayi masifar rena shi. Yana isa wurin tsohuwar bishiya nan kuwa, gud'a aka sake tare da buda algaita. Wannan yasa suka fahimci akwai rina a kaba, domin an kashe maciji ne ba a sare kan shi ba. Duk da an basu tsohon shashin su, fir ya Musa yaki amsa, ya ce a kai su ɓangaren Yarima Shehu. Kuma haka aka yi can aka kai su, ganin haka yasa Kyautah sulale kamar bata san kome ba, ta nufi ɓangaren su na bayi. Tana shiga suka yi kicibis da Wabi. Kura mata ido tayi, kafin ta sauke numfashi ta ce mata. "Daga ina kika?" "Waje" ta bata amsa, tana takawa kamar ba ita ba. "Kyautah kin fara bin maza ne?" Cak ta tsaya kafin ta cigaba da tafiyar ta. "Kice abin da yasa baki iya zama a cikin gidan nan kenan, kin san dadin su da yadda suke." Cikin fushi ta juya ga Wabi, rai a b'ace. "Idan na fara hada shimfida da namiji, har abada ba zai kuma barci cikin kwanciyar hankali ba,.idan kuma soyayya na fara da shi, rayuwar shi zai bada domin kare tawa, dan haka ki iya da bakin ki." "Idan ban iya ba fa? Ke har wani abu ne dake? Ke fa tsinanniya ce wacce alummar Nahara suka tsinewa. Wacce tabi namiji,.ta janyo mana masifa da bala'i a cikin garin mu." Ta fada da karfi, haka yasa mutane dayawa suka fara tofa albarkacin bakinsu. Kasa magana tayi idanun ta jajjur, taya zata wanke kanta? Waye zai yarda bata taɓa lalata kanta ba. Cikin bacin rai ta juya abinta bata kuma musu magana ba. Tana shiga ta hadu da Uwar bayi, ranta ya gama b'aci. "Ina kika boya?" "Hmm!" "Ina kika boya?" Ta daka mata tsawa, Kasa magana tayi jikinta yana rawa. "Durkusa" durkusawa tayi, ita kuwa ta fita can sai ga ta tare da dogarai hudu. "Ku zane ta, sannan ku kaita wurin Yarima Arshan." "Tow" A can gidan Yarima Shehu, tun da aka kai su gidan, Fure da tare da Aliyah suka shiga aiki. Suna gamawa suka shirya ɓangaren. "Fure ko a dauko kyautah ce tazo ta kama musu kula da gidan?" "Ih, kuma kin kawo shawara." Fitowa suka yi Fure tayi ta cewa Yarima Shehu. "Allah ya baka nasara, ko zaka tura da a dawo da Kyautah domin ta cigaba da aiki." "Tow Fure, Ya Musa muje da kai." Haka kuwa suka fita tare har bangaren bayi, abin da yasa suka tafi da kansu saboda hukuncin Fulani Babba na hana kowa daukarta idan ba Yarima Arshan ba. Suna isa suka samu ana zage ta, rike hannun Bafaden Ya Musa yayi yana faɗin. "An yantatta daga yau ta koma bangaren Yarima Abdullahi da aiki.' Fitowa Uwar Bayi tayi cikin girmamawa ta ce. "Barka da hanya Yarima Shehu." Kura mata Idanu Ya Musa yayi, kafin ya dauke kai. Yana son tuna inda yasan muryan. Sam bata mishi kama da wacce ya sani ba. Sunkuyar da kai yayi. "Mun zo a bamu Kyautah ce" ya fada yana kallon ta da take share kwalla. "Kyautah bata jin magana, idan aka baku ita jan magana zata cigaba da yi karshe a korata" "Idan kana cikin Deehar dole ka koyi jan rigima ta haka za a fahimci waye kai. A bata kayanta ta koma karshen Abdullahi" inji Yarima Shehu. "Allah ya baka nasara, shi kenan ta shigo ta ɗauka." Sake d'ago kai yayi ya bi bayanta da Idanu zuciyar shi tana rawa, anya ba ita ba ce? Muryan ce kawai. Haka ta shiga cikin dakin su, ta dauki kayanta. "Ki kula da shi sosai, yana bukatar kulawa sosai." "Tow" ta fada tana jin haushin Uwar Bayi. Haka ta fito suka nufi bangaren Yarima Shehu, sannan aka wuce da ita bangaren Yarima Abdullahi, tana shiga Abid ya ce mata. "Ga daki can, ki kai kayan ki, idan ya gama abin da yake zai fito yana nan dakin sai ki kula da abincin shi kafin ya fito. Ai kin fahimci irin aikin ki" "Ih" ta fada tana nufar dakin da ya nuna mata, babban burin ta ba kome ba ne tana fitowa ta gutsire cinyar kazar can. Ai ba gani yake ba dan haka tana kaiwa dakin ta fito wani irin yawu ne ya cika bakinta, ita kan ba zata cuci kanta ba. Wallahi cin kazar zata yi. Tana fitowa ta zauna ta fara cin kazar, tana jin takun shi amma bata damu ba, ai ba gani yake ba. Allah ne ya kwace ta aka kawota wurin shi babu abin da zai iya mata bata inda maza suke mata kallon danyen nama, bata inda Arshan kullum yake ji kamar ya cinye ta danye ba. A hankali yake lallube har ya zauna, lokacin ta cika bakinta da nama. Kallon shi tayi tana faɗin. "Humm-mahumm baka ji baka gani baka magana. Tow sannu shugaba ai kuwa nayi kiba har da teb'a" kai hannun shi yayi zai fara cin abincin, dan yana bin kamshin girkin ne, ta janye tiren, tana wurga mishi kallon banza tare da gatsina fuskarta. Sai ya hakura ya koma yana kallon ko ina, haka kawai sai ya bata tausayi ta tura mishi tiren har yana tab'a kafar shi. A hankali ya fara kokarin cin abincin tana hararan shi, duk inda ya saka hannun shi ta jagwagwala. Haka ya hakura ya ci, madaran ma shanyewa tayi ta bar mishi rabi. Haka ya tab'a abincin ya bar sauran,.ta dauka ta shiga durawa kamar jaka tana gama cinyewa tayi katon gyatsa. Ta mike tare da kwashe kayan ta kai wani daki,.ganin ruwa yasa ta wanke tana goge bakin ta. Can wurin la'asar ta fito tana kallon shi, yana zaune akan buxu da alamu ibadar shi yake. nufar wata kofa tayi ta bude tsakar gida ne babba, ga dan karamin gulbi. A hankali ta nufi gulbin ta fara cire kayanta kamar ba kowa, kwabe kayanta tayi ta fada wanka. Saidai tayi ta gaji gashi tana mugun son ruwa rashin dama ce shi yasa bata dama ba. Tsakanin ta da Abdullahi kuwa kusan shi akan kawo kula da ita, a lokacin da ya cika kwanaki goma sha biyar, ya fahimci cewa ita ke cinye abincin kafin ya fito dan haka ya saka Ya Musa akan ya fada a kara mishi yawan abincin da ake kawowa, sannan wani abin da ya kara mishi hakurin zama da ita ba kome bane, tana da tsafta kamar hauka, dake akan kawo mishi kaya sabi daga Yarima Shehu, ita ke zab'a mishi kafin ya fito wanka, bayan ta ajiye a inda yake dauka. Sai ta fita, yana fita a dakin zata koma ta gyara, tana gamawa zata mishi jagora har wurin su ya Musa, su kuma su nufi Fada. Da wannan yasa shi jin ba laifi zai iya zama da ita. A can kuwa Yarima Arshan kamar zai yi hauka, lokacin da yaji labarin kyautah ta koma bangaren Abdullahi dan haka yau ya kasance juma'a, sai da ya baza mutane akan Abdullahi yana barin gidan a zo a gaya masa. Aikuwa haka ce ta faru, Abdullahi yana barin gidan, ya nufi gidan. Ana ganin shi aka bude mishi, dake kifi ce tana can tana wanka, daga ita sai wani mayani da ta daure kirjinta zuwa kasa. Murmushi yayi ua cire kayan shi, ya nufi cikin ruwan yadda ta nutse cikin ruwan haka ya shiga tana d'agawa suka yi Idanu biyu da shi. "Wayyo" ta furta tana kare kirjinta, A hankali ya tako har gaban ta, ya fisgota yana dariya. Jan mayanin yayi ta rike hannun shi, ya fisge da karfin tsiya ya tura ta, kare kirjinta tayi tana fashewa da kuka, saka mata kafa yayi , ta fada cikin ruwan ya bita tare da jan mayanin kasa, yana sauke wani irin ajiyar zuciya. Kamota yayi ta zame tare da fita da gudu, fitowa yayi ya bi bayan ta. Karo tayi da Abdullahi. Wani irin kuka ne ya kwace mata, cire alkyabar shi yayi, ya lullube ta. Kamar yasan babu kaya a jikinta, haka ya wuce da ita d'akin shi, ya sake ta sannan ya wuce wurin kayan shi, jin babu motsin Arshan yasa ta fitowa ta nufi ɗakinta. Tana shiga taji an shake ta. "Ba ki isa ki hada ni da wani ba, karya kike wani ya mallake ki." Tari take idanunta a waje, sannan ya fisge alkyabar. Ji yayi kamar an zuba mishi tsimagiya, babu shiri ya sake ta ya fita da gudu. Da rarrafe ta dauki kayanta, ta saka tana kuka kamar ranta zai fita. Wannan wacce irin masifa ce, a yau tayi alawadai da rashin ganin Abdullahi domin tasan da yana gani babu mamaki da ya taimaka mata. Haka ta zauna a dakin tana jin shi ya fita daga cikin gidan. Koda aka kawo abincin yaga bata ci ba, don haka ya kara fahimtar akwai abinda ya faru da baya nan, domin dawowar shi yasa shi fahimtar haka tun shigowar shi. Tsigar jikin shi ne ya mike da mugun gudu, tare da jin kamar kunama ta harbe shi. Yaso Raudah amma zuciyar shi bata tab'a harbawa haka ba sai yau, me haka yake nufi? Lumshe idanun shi yayi yana son yaji tana lafiya, dan haka ya dauki abincin da lallube ya nime ɗakinta. Yana shiga yaji shiru amma bai fasa ba, ya ajiye mata abincin yana bubuga sandar hannun shi. Haia yasa ta bude idanun ta. Kwalla ne ya zuba mata, ta goge da bayan hannun ta, sannan ta nufi wurin abincin ta dauka tare da riko sandar shi suka fito zauren shi. Zama yayi yana kallon inda take duk da ya fahimci haka ne sanadin rike sandar shi. Zama yayi domin ya gane cewa yana saman shimfidar shi ce, itama zama tayi ta tura mishi abincin tayi. Baki daya yau bata da nutsuwa amma ba zata iya wuce Namar da ta gani saman abincin ba, dan haka ta fara ɗauke kazar ta yageta yadda zai mata. Lallubar kazar yayi yaji wayam. A ranshi ya sake murmushin mamaki babu ruwanta matukar nama ce tow anan zata nuna maka ita kura ce. Dan haka tana ci tana girgiza kai baki daya ta manta da abin da ya faru, kadan ya tab'a ya bar mata kafin wani lokaci ta cinye baki daya ta tashi ta nufi dakin girki ta wanke su. Tana fitowa ta hango Abid zaune da alamu magana suke. "Kyautah basamuden ki yana son zuwa yawo cikin masarautar!" "Tow amma har da kai ko?" "Ih amma ba fitar rana bace da daddare zamu fita." A ranta ta ce kuma dai! Ban da kinibibi irinta makaho me zai iya gani a dare kai da rana ma, sai an maka jagora salon yaje yaci tuntube ya bar mutane da aiki.... 300₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga Union bank #Mai_Dambu ....... A wani irin razane yayi baya, yana zare idanun shi. A hankali Mayafin ya zame har gefen wuyar shi, taswirar dake jikin tutar deehar wacce take gefen wuyar Hayatudeen Abdullahi Noye ya bayyana a kafad'ar Abdullahi Noye. Kamar zai fado daga bisa dokin da yake kai, ya gigice iya gigita dan haka yayi baya yana jin zufa na karyo mishi. "Kun ga wani mutum da mayafi a fuskar shi?" "A'a babu kowa nan" kamar Ance ya d'ago kai ya hango Ya Musa da Abdullahi suna tafiya, kafin ya kad'a linzamin dokin shi zuwa cikin jama'a sun b'ace. Juyawa yayi ya dawo kofar Deehar da gudu. Shiga cikin masarautar yayi kai tsaye ba tare da wani tunani ba. "An yanka ta tashi." Ya fada jikin shi yana rawa. "Me kake nufi?" Sarkin Malamai ya tambaye shi. "Ya Musa da Abdullahi basu mutu ba." Zubur suka mike. "Alhamdulillahi, toh ai shi kenan a dawo da su cikin masarautar ba" Jin Chiroma da Tafida. "Kamar ya?" "Kamar yadda aka yi tsammanin sun mutu sai a dawo da su." "Me zamu cewa talakawan mu?" "Yanzu ma me kace musu? Bayan kasan sarai bori suke." "Ni ban gane ba, ya zamu yi da batun talakawan?" Mikewa Alkali yayi shi da Garkuwa suka ce. "Ina ga a fita a nime jin ra'ayin sun,idan aka ji sai a mai da hankali akan Abdullahi." "Gaskiya ba zai yiwu ba, sannan idan aka ce Abdullahi zai dawo cikin masarautar nan akwai tashin hankali mara iyaka." "Kasan me kace? Idan ba iya bakin ka ba zai kai ka ya baro ka " A hankali aka fara watsewa, ambaton sunan Abdullahi da Ya Musa yasa hantar cikin wasu ya kad'a,.kuma abin takaici shi ne basu nuna akan idanun su ba. Sai dai Galadima ya bayyana kiyayyar shi da dawowan Abdullahi Noye. Daga Fada wurin Fulani ya nufa ya zauna a gabanta, yana sauke numfashi shi. "Fulani!" D'ago kai tayi ta kalle shi, sannan ta cigaba da cin tufar da yake hannunta. "Ashe Abdullahi bai mutum ba" ya fada Muryan shi yana rawa. "Toh sai me? A dawo da shi cikin fada mana" Ta fada fuskarta cike da murmushi. "Tunda ya dawo akwai" "Babu kome d'ana ya dawo gare ni, a dawo da shi cikin gidan su." "Arshan fa?" "Kul na kuma jin ka ambaci Arshan" zare idanu yayi yana faɗin. "Fulani Arshan ɗin" "Ka fada a fada a dawo da Abdullahi cikin gidan" Kamar zai yi kuka ya mike, sannan ya fita daga dakin. Fuskarta dauke da murmushi, ita tasan abin da take nufi. --- Magajiya tana zaune, Amintacciyar baiwar ta, ta shigo ya gaya mata. "Idan ya shigo masarautan ki fara gaya min" ta fada tana murmushi itama. "Hmm" ta kuma sake murmushin farin ciki. Tana kurban ruwan zafin hannunta, tana lumshe idanun ta, wannan shi ne tana kasa tana dabo, ba a san maci tuwo ba sai miya ta kare. --- A lokacin da labarin ya isa wurin Kilishi, cikin farin ciki ta cewa matar. "Ga wannan tagulan tun na aure na ne, amsa ki tashi kin kawo min labari me dadi" "Godiya nake ranki shi dade" ta amsa tana godiya sannan ta bar dakin. --- Lokacin da Zinaru da Zuwairah suka samu labarin ganin Abdullahi, ko a jikin shi domin kishin gidan Sarki Hayatudeen Abdullahi Noye ai ba akan shi kawai ake ba. Don haka wannan bai shafe su ba. *** "Galadima ya gan mu, sannan a dakatar da borin gobe zasu bukaci ganin talakawa da shi Abdullahi" Ya Musa ya faɗa, yana kallon su. Shiru Ya Haruna yayi sannan ya ce musu. "Shirun mutanen nan fada, babu alkhairi ina ji a jikina suna shiri ne" "Ih, nima haka ai ba yau aka fara ba, don haka duk abin da zai faru sai ya faru Abdullahi da Abid zasu shiga fada da yardan Allah." Haka suka yi sallah suka ci abinci, can wurin dare ya fara rabawa, gashi garin Yayi duhu, kamar yadda suka tsammani haka kuwa aka kawo musu harin bazata. Sai dai dama sun bar gidan tun kafin haka ya faru, asalima shiri ne suka yi tare da kare kansu. Da ikon Allah suka ga bayan dakarun, a daren mutanen unguwar suka fito, ganin dakarun Deehar da manyan makamai yasa suka fara kokarin boya duk da an kashe su . "Ya Musa wai meke faruwa ne?" "Babu sun turo a kashe Yarima Abdullahi Noye ne" "Laa dama shine Yarima Abdullahi Noye? D'an Sarki Hayatudeen Abdullahi Noye?" Wannan ma shima salon siyasa ce, bayan sun kyautatta musu, sannan suka saka su bore. Kafin aka bayyana musu shi a matsayin Yarimar Deehar, kenan talakawa sun san waye shugaban su me taimakawa ne a gare su, domin yana cin abincin su, yana shan kome irin nasu sab'anin Arshan da ya taso, Iskanci ya sani. "Mun bi Allah da Manzonsa,.muna masu muba'aya ga Yarima Abdullah." --- Daukar tulun giyar yayi ya sha sosai, kafin yayi wurgi da shi. "Waye shi? Yaushe ya rayu?" Ja baya taii, tana kokarin kunce hannunta. "Ke! A fadin Deehar kin ga namijin da ya fi ni?" A hankali surar Basamude ya dawo kanta. Ga dai idanun shi dara-dara masu lafiya da firgita maza, amma sam basu da amfani. Zubewa yayi a jikinta, ya fara kokarin kwara mata amai, ta ture shi. Yana gama aman, makulin marin yana fadowa. Dauka tayi ta bude kanta, a hankali ta shaki iska me dad'i, sannan ta nufi hanyar waje. Idan ta nufi cikin Masarautar sake daukota zai yi, amma idan ta bar masarautar zuwa wurin Basamude fa? Ita yanzu ta fi gane Basamude yo baya gani fa. Haka ta saka kai ta fita kamar mara gaskiya. Kasancewar dare yayi babu wanda ya lura da fitarta. Haka ta nufi can wajen gidan su, a lokacin suna tare da jama'ar unguwar da suka fito, a hankali tayi ratsa su har ta isa cikin inda yake zaune. Kallon shi tayi sannan ta cewa Ya Musa. "Baba me ya faru?" "Kawo hari aka yi, ina kika boya?" "Sun same shi ne?" "A'a babu abin da ya faru" "Hmm, tunda na koma Yarima Arshan yasa aka saka min mari sai yanzu na fito idan na cigaba da zaman fadar ba zai bar ni ba" "Tow kin ga mu ma." "Korata kuke?" "A'a Kyautah akwai hatsari a tattare damu" Ya Haruna ya gaya mata. "Shi kenan amma dai, kun san ba zai yiwu na koma a daren nan ba ko?" Ta fada tana kallon Basamude, wanda shi kan bai san tana yi ba. A gefe guda, Ya Musa yana jin ina ma da Raudah ce, Kyautah yadda take kokarin shiga jikin Abdullahi ba tare da sanin ta ba, murmushi yayi. "Tow muje" Rike hannun shi Abid yayi ya gaya mishi tazo, dauke kai yayi yana mamakin yadda ta dauki kwanaki bata zo ba sai yau, yau din ma cikin tashin hankali. Dakin da ta tab'a kwana nan ta kwanta. -- "Har yanzu babu wani labari?" "Babu" "Ku bincike sosai, kar a bada wata kofar da za a gane" inji Galadima da yake tsaye jiran dakarun da ya tura su kashe Abdullahi. Domin matukar yana raye Abdullahi ba zai tab'a zama sarkin Deehar ba har alfijir ya keto babu labarin dakarun da ya tura. Dole tasa ya koma masarautar. --- Washi gari A malaken shanu aka kawo dakarun Deehar har kofar masarautar aka zuba musu, sannan suka juya abin su. Bayan an zuba su ne, talakawa suka sake fitowa domin tir. Tare da bada goyon bayan su ga Abdullahi. A lokacin Garkuwa da Alkali, Tafida da Sarkin Yaki Uzairu suka nufi wajen masarautar. "Mun san an yi laifi, muna bada hakuri da rashin isowar mu akan lokaci." "Mu Abdullahi muke so" Shiru ne ya ziyarci zuciyar su, kafin Tafida ya ce musu. "Muma shi muke so, ina Ya Musa yake?" Matsa mishi a kayi ya fito yana takewa Abdullahi da yake gaba baya." Duk da akwai mayafi a fuskar su, aka bai hana su gane su ba, musamman Abid da shima kana ganin shi kaga Waziri. Ga Ya Haruna. "Mun gode a nuna girmamawa kuka yiwa Yarima Abdullahi Noye, shima kuma ya nuna cewa shi uban kasa ne domin rungumi matsalar al'ummar shi, in sha Allah zamu bashi damar zama daya daga cikin mutanen fadar mu." Duk da maganar ba wai tana musu dadin fada bane, amma kuma tana musu yajin fadar shi. A kwai gaskiyar da dole sai an fadeta koda ba ason ta. Don haka lokaci ne da zasu fadi gaskiya koda kuwa zasu mutu, lumshe idanun Ya Musa yayi sannan ya cire mayafin shi ya ce musu. "Zamu shigo da Yarima Abdullahi amma gidan Yarima Shehu zamu sauka." Shiru suka kuma yi kafin suka ce. "Tow ai wannan ba kome bane. Muna mara da ku." Duk da ba a san meye a zukatan su ba, sai dai Ya Musa da Ya Haruna sunyiwa talakawa alkawarin tsaya musu a koda yaushe. Kafin suka shiga cikin gidan sarautar a karo na biyu. Kyautah tana biye da bayan su, cike da mamaki dama Basamude dan masarautar Deehar ne? Yo ita Idanun shi kawai ta gani.. 0142529598 Ramlat abdulrahman Manga Union bank 500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 #Mai_Dambu ....... Kaiwa da komowa Arshan yake kamar zai tadda dakin baki daya, kallon Namir yayi sannan ya ce mishi. "Ka ji labarin halin da take ciki?" Shigowa dakin Galadima yayi bai yi wata-wata ba, ya kifawa Arshan mari a fuskar shi. "Sakarai dakiki mara lissafi, idan yarinyar ta mutu ba iya kai ba hatta mu ba zamu tsira daga farmakin da zamu fuskanta ba, jahili wanda bai aiki da ƙwaƙwalwar shi." Daga haka ya fita a gidan. --- Kallon ta Uwar bayi tayi tana ta barci. "Allah ya baki lafiya!" Ta furta, a zauren kuwa Yarima Shehu da Ya Musa sun bar gidan, Abid da Abdullahi suna zaune a zauren , ƙarshe a nan suka kwana. Koda suka tafi sallah asuba sun hadu da Arshan amma babu wanda ya kula wani. Bayan sun fito aka turo kiran Arshan daga ɓangaren Fulani Babba. Lokacin da ya isa taba barci, sai da ya zauna har kusan hatsi ta farka. Abin karyawa tasa aka kawo musu tare, suna ci tana tana jan shi da hira. "Da nace kar ka taba lafiyarta shi ne ka dake ta?" Girgiza kai yayi yana faɗin. "Ba ita nayi niyyar duka ba." "Tow kar ka kuma ka daure, nasan kana sonta." D'ago kai yayi yana kallon Fulani Babba, murmushi tayi mishi sannan ta ce mishi. "Na sani sosai, shi yasa nace ka nime soyayyarta." "In sha Allah " "Ka bar kome a karkashin mu, kar ka kara tab'a lafiyarta dan zan hukunta ka." "Ba zan kuma ba" "Zaka iya tafiya." "Ki huta lafiya" "Allah ya sa" ya fito yana sauke ajiyar zuciya, gidan shi ya nufa ya samu Wabi tana kwance tana kallon shi. "Me yasa me ka Yarima na?" "Kyautah ce ba lafiya tana gidan Abdullahi." Duk da tana kishin Yar Uwarta amma bai hana ta firgita ainun ba. "Me ya same ta?" "Abu ne ya fado mata a baya" gyada kai tayi sannan ta ce mishi. "Ina son zuwa gidan" "Ki jira na shirya" ya janyota jikin shi, jiya Uwar bayi bata saka mata maganin wanke mara ba, dan haka suka durje juna kamar ba gobe sannan suka yi wanka tare suka fito. Kallon shi take tana faɗin. "Yau kafi ko yaushe kyau" "Na gode" ya shirya, suka fita daga cikin gidan. Ya rasa me zai kai mata sai ya nufi bangaren Fulani Babba ya samu tana tare da Galadima da Chiroma, gaishe su yayi sannan ya ce mata. "Fulani ina son naje na gaida yarinyar nan ne" "Tow shi kenan" ganin ya yi shiru tattaro nutsuwar ta yayi kafin ta ce mishi. "Kana son wani abu ne?" Kasa yayi da kai sannan ya ce mata. "Ih, ban san me zan kai mata ba ne" "Shi kenan, jeka bari na saka a hada maka y'ay'an itacce" "Tow Allah ya kara girma" ya fada yana komawa gefe, kiran Jakadiya tayi , ta fada mata abin da zata yi ita kuma ta gaya mata ai tare da Wabi yake. Murmushin yake tayi sannan ta ce mata. "Ba damuwa" haka Jakadiya ta nufi dakin ajiya ta fito da sakon a kwando. Ta kai ta nuna mata, sannan ta nufi waje ta bawa Wabi. Yayi godiya suka fito. "Fulani kina ganin haka alkhairi ne barin wancan nakasashen a raye?" "Hmm!" Ta fada tana murmushi. --- Sun isa gidan suka same ta zaune dasu Abid, an tura mata abincin. Tsakura take tana kallon naman. Tana so amma kuma da kunya ta cinye namar a gaban idanun Abid. "Na takura miki ko? Bari naje na dawo." Yana fita suka hadu da Arshan da Wabi, kallo daya Abid yayi mishi ya dauke kai, dan wani irin tsanar shi yake ji. Yana fita kuwa, ta sunkuci namar kazar ta fara mata cin yunwa kamar wacce ta shekara bata ci kome ba, turo kai Wabi tayi ta ganta cikin jin wadaka da nama, ta cika bakinta sai fama take. Abdullahi yana zaune fuskar shi nad'e da rawani. Sake namar tayi ta rarrafa har wurin Abdullahi ta rike kafar shi tana me jingina kanta a gwiwar shi. Murmushi Arshan yayi idanun shi yana kanta. "Ya jikin naki" kallon fuskar Abdullahi tayi taga babu wani sabon abu, sannan ta ce mishi. "Sauki" "Easter!" Ajiyar zuciya ta sauke ganin har da yar Uwarta, mikewa tayi a hankali, ta nufi wabi duk da a duke take tafiyar, dake tana da juriya ne yasa ta mike dan ta nuna tana da lafiyar, ko ace ta samu sauki. "Kyautah garin yaya haka ya faru?" Ta tambaye, kallon inda Arshan yake tayi sannan ta riko hannunta suka nufi dakin da yake nata, suka zauna. "Ya Mama Uwa?" "Tana lafiya kin san ba za'a barta tazo nan ba." "Ki gaida min ita " ta fada tana kallon kasa . "Kyautah da alamu akwai wani abu a tsakanin ku da Abdullahi?" "Na rantse miki babu kome" murmushi tayi sannan ta ce mata. "Baya bude fuskar shi ne?" "Yana budewa mana amma yafi son zama haka, domin yana jin dadin haka" "Ga Kyautah can Arshan ya kawo miki, idan kin ga wani abu da bai miki ba, ki fada da wuri domin haka bai da ce ba, zaman ki da shi babu wani a kusa." Gyada kai tayi tana mamakin Wabi wato ita zata yiwa hudubar akan zamanta da Abdullahi. Gyada kai tayi tana faɗin. "Tow" haka suka fito, Arshan ya ce mata. "Kiyi hakuri da abin da ya faru" ya fada yana kallonta. "Ya wuce" haka ya suka bar gidan, suna fita ya koma kan abincinta, tana ci tana gama ci Abid yana shigowa, kallonta yayi ya kalli kwandon kayan marmarin da Arshan ya kawo. "Me za ayi da wannan?" "Babu" "Ki fitar da shi a rabawa mutanen, idan Uwar Bayi tazo ta tafi da shi" "Tow" ta ce. Can wurin azhar aka turo bayi suka kwashe kayan Abdullahi suka koma sashin su na da can, an gyara wurin sosai. Yafi na Arshan girma domin sashin dan iyalan Sarki aka ware su, sai gashi ya samu a matsayin na shi, kusan daidai yake da bangaren Fulani Babba, dan haka wannan karon aka turo bayi babu iyaka, sai dai Uwar bayi ce aka bata damar tantance su. Haka yanayin ya ci-gaba da tafiya, domin ita dai ba za a hanata kwadayi ba, Allah ya taimaka shi ba me yawan ciye-ciye bane, matsalar da aka fara samu a gidan shi ne, yau da suka cika sati daya da dawowa gidan. Abincin ta buɗe tana hadiye yawun, "Yau kan kun shiga uku a hannuna" ta fara cin abincin, kamar wacce ta shekara bata ci abinci ba. Haka take ci ita burinta kar Abdullahi yazo yaci. Sai dai kuma bata gama cin abincin ba, taji kamar ana tsinke mata hanjin cikin ta. Yunkurin hadiye Abincin bakinta take son yi amma ta kasa, gudan jini ne ya fara fita ta bakinta tare da abincin sai hancinta da kunnenta. A wurin ta zube tana shure-shure. Shi kuma sun fita da Abid haka kawai jikin shi ya bashi babu lafiya, kamar ya yi tsuntsu ya isa gidan. Suna isa Abid yayi tursu dan babu kowa a gidan sai ita. Abincin ma an dauke tana wurin a kwance cikin jini. Rike hannun shi Abid yayi yana faɗin. "Sun saka mata guba" ya fada mishi kamar yadda suke mishi bayani, wurgi yayi da sandar shi ya fara nimanta da kafar shi. Isa wurin Abid yayi ya ɗauke ta, sannan ya mika mishi ita. "Rayuwar ta yana cikin hatsari ka ajiye abin da kake boyewa domin kare rayuwarta, kana ji kana gani babu amfanin boye mata waye kai. Duk fadin Masarautar nan ita ɗaya ce take fadawa kasada domin kai, wannan shi ne karo na biyu kar ayi na uku domin bai zama dole ta rayu ba." Haka suka nufi bangaren Uwar bayi da ita. Ita tace su nufi wurin masu magani, sukayi ta fama da ita har gidan me maganin. ★‡★ NUMAN. Tun bayan tafiyar Abdullahi, ta fahimci mahaifiyarta fushi take da ita. "Ayya innah kiyi hakuri" ta fada tana matsar kwalla. "Hmm! " Kawai ta ce mata domin ba wai ta tsani Raudah bane amma da ciwo abin da ta aikata. Tun bayan tafiyar su take yawan shiga dakin shi, tana gyarawa wai tana yin haka ne dan kawai Innar ta yarda tayi nadama. Amma ba nadamar bace, kawai tana son ta hanyar da zasu shirya da Mamanta. Yau ma kamar kullum tana cikin dakin shi tana gyarawa, idanunta ya sauka akan wata tsohuwar adaka , janyo shi tayi ta saka wata kamar dutse ta fasa, sannan ta bude murfin adakar, ta hango wani alkyaba ta gani da tambarin masarautan sak zanen tambarin irin ta wuyar Abdullahi, a hankali ta shiga Ciro kome na cikin adakar gumi ne ya karyo mata ta gogewa, daukar kayan tayi ta fito waje. "Innah daman Abdullahi daga masarautar yake?" "Sai yanzu kika hango abin da Babanki ya hango Miki? Sakarya shashasha ai kin rasa shi kenan, kuma da kike tsammanin nakasashe babu abin da ya same shi, wacce zata iya zama da shi da gwagwarmayar rayuwa yake nima. Ba wacce zata so shi dan abin hannun shi da duniyar shi ba. Dan haka sai ki kara himma akwai masu gani da lafiya. Dan haka sai ki zauna zasu zo auren ki amma Abdullahi kan ya tafi kenan" Kasa magana tayi tana kallon Innah tayi kafin ya juya dakin rai ba dadi. Insha Allah ko zata tafi babu me goyan bayanta sai ta dawo da Abdullahinta domin da ita ya dace. (Yarinya Deehar tana jiranki) ★‡★ Deehar. Dafa shi Ya Musa yayi yana faɗin. "Lokaci yayi fa boye halin da kake ciki ya kare idan ba haka ba, zasu kashe ta ne tunda ita bata san kome ba. Kome ta gani yi take abinta" Janye hannun Ya Musa yayi yana Lumshe idanun shi. Har yanzu mamakin yadda suke son kashe ta yake yaga dai shi bai nuna yana bukatar mulkin su ba, amma yadda suke kokarin ganin bayanta ne ya bashi mamaki. Shigowar Fulani Babba yasa duk suka juya ban da shi babu al'amar yasan da shigowar ta. "Ya yarinyar da jiki?" Ta tambaye Ya Musa tana nuna alhininta. "Da sauki " "Ya kamata a kama wanda ta saka guban domin ta haka za a magance matsalar masarautar " "Hmm! Ina ga a bar shi kawai Allah zai tona asirin masu yi" Inji Abid yana kallon Abdullahi. Murmushi tayi tana me cewa. "Tow ba damuwa idan kuma zaku iya aikin sai ku yi" "Ko daya ba zamu iya aikin ba, amma Allah zai mana kome ai ita bata san abin da ya faru ba, duk wanda yake kokarin cutar da ita tow yana son ta fusata Abdullahi ne, duk da muna kan Nima mishi magani,ba zamu sake barin a cutar da shi ko ita ba." Murmushi tayi sannan ta ce mishi. "Ya Musa idan ana sara ana duba bakin Gatari." "Haka ne ranki shi dade, hasken fitila bata hana zakara gane asuba tayi. Dan haka muna aika sako ga masu da cewa shi me ramin keta ya gina shi dan kaɗan ba kato ba, gudun kar ta fada da shi." Ranta yayi mugun b'aci dan haka ta sake murmushi ta ce mishi. "Ya Musa, bi ba yar aikarka ba ce. Sannan wannan shine zancen iska ga mutanen banza. Idan har Yusif da Ado sun samu lafiya ba makawa zai samu lafiya." "Kuma haka ne fa, tow amma ai su haihuwar su aka yi da nasaka shi kuma tsintar ta yayi daga sama ta ka, kenan shi zai iya warkewa su kuma..." "Ya Musa!" Ta kira sunan shi da ƙarfi "Fulani Babba!" Shima ya daka mata tsawa. "Kar ka tono ramin da zai binne ka kai da Yaron da ka gama wahalar da kanka kan shi." "Fulani Babba! Kar ki damu da wannan, ai dan zaki ya girma ko yau na mutu sadaukarwa ce a gare ni shi din kuwa mashi ne me linzami" Takowa tayi tana kallon shi. "Kar ka manta kana da baya fa" murmushi tayi, Sannan ta fita iya kalaman shi sun isa su tarwatsa mata zuciyar shi. "Idan wani abu ya faru ea su ba sabo bane. Sai dai ki sani Kubrah ba kwarkwarah bace ni dake mun san gurbin ki ta maye.... 500₦... Insha Allah' a tuntube wannan number 08130269641 Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga Union bank #Mai_Dambu *A Hausa historical ancient .......Cak Fulani babba ta tsaya a bakin kofar fita, juyawa tayi tana murmushi ta ce mishi. " Ya Musa, ka manta cewa abin majinyaci na mai magani ne? Kar manta ana sara ana duba bakin gatarin ka yafi sari ka bani, me abin faɗa shi yake gudun abin kunya " Shiru yayi domin idan ya kuma magana zai iya fusata Fulani Babba ainun, kuma baya son dalilin haka a kuma tab'a Abdullahi domin al'amarin zai mishi yawa. Fita tayi tana jin b'acin ranta yana kara nunkuwa. Ga kuma batun nimawa Abdullahi magani da Ya Musa ya fada tabbas idan Yaron nan ya samu lafiya a yadda take hango kwayar idanun shi, akwai bala'i mara iyaka. Tana shiga bangarenta, ta saka aka kira mata Galadima wanda shima sai da ya gama ja mata rai kamin yazo, tana ganin shi ta sauke ajiyar zuciya. "Nakasar da take cikin Deehar tabbatacciya ce ko akwai makarin sa." A rikice ya d'ago kai yana kallonta, kafin ya girgiza mata kai yana faɗin. "Tun iyaye da kakanni an tabbatar da cewa bai da makari" Mikewa tayi zubur tana zaga dakin. "Taya za a ce babu makarin shi? Bayan gashi nan sun fara shirin nimawa Abdullahi magani. Ga Yarana biyu a nakashe? Yaya ya zanyi?" Ta fada cikin matsanancin damuwa da matukar ciwo. Kura mata Idanu yayi sannan ya ce mata. "Ban san ya zanyi ba, amma zan nime ya wadda zai mana hidimar haka domin kin san ba karamin al'amari ba ne" sannan yayi shiru kafin ya kara da cewa. "Ki daina damun kan ki akan wancan Yaron." "Tsaya kai ne ka bada umarnin a saka musu guba?" Da mugun sauri ya kalle ta. "Kamar Ya? Ko kadan ai bana kome da ka sai da umarnin ki waye ya kai ne ni balle yaga jimawa na?" Ya fada yana zare Idanu, gyada kai tayi tana faɗin. "Kowa ya rena me labari an kama shi ya subuce ne, tabbas bayan wannan sawun akwai masu aiwatar da nasu aikin bayan mu." Kura mata idanu yayi sannan ya ce mata. "Kai haba?" "Kwarai da gaske domin kuwa an sakawa Abdullahi guba." "Ya mutu ne?" Ya tambaye ta idanun shi a waje. "Kamar ta wanka mishi mari haka ta kalle shi, kafin ta ce mishi. "Kai dalla can, yana nan a raye baiwar shi ta ci, Yarinyar da nake son Arshan ya kasance ta da soyayya." Mikewa yayi jikin shi yana rawa, ya ce mata. "Tow wallahi ba iya mu ke niman hanyar kashe shi ba, hatta wasu suna nan suna farautar rayuwar shi dan haka me kika gani?" "Ai sabo da kaza bai hana a yankata, don haka muna kan shirin mu yana nan. Don haka kada mage ba yanka bane, koma waye yana gaya mana mu cigaba da shirin yana bin bayan mu" "Amma da mamaki fa, ace an samu wanda yake bibiyar al'amarin mu haka, kuma shima da nashi nufin kamar mu. Tow amma ai" "Shiiii!" Ta saka hannu a bakinta tana girgiza mishi kai, sannan ta ce mishi. "Kana danne harshen ka, ba koda yaushe ake fadan shirin gaba ba" Gyada kai yayi yana kallon ta, sannan ta sallame shi tana me nuna mishi hanyar waje. ----- "Kin tabbatar ba ita bace ta bada gubar asaka mishi?" Gyada kai Halime tayi tana faɗin. "Ba ita bace, domin da ita ce ba zata tab'a shiga damuwa ba. " "Shi kenan Halime jeki kawai zan kuma niman ki" Fita tayi tana sauri kamar ba ita ba, shiru uwar bayi tayi, sannan ta juya tana nazarin abin da Halime ta gaya mata. Tow idan ba Fulani Babba ba waye? Shigowa Ladi tayi kamar zata ajiye abu ta ce. "Ina ga kamar matar Ubanta ba zata gaza aikata haka ba, amma a tsaurarra bincike." Daga haka ta fita, lumshe idanun ta, tayi na tsawon lokaci kafin ta bude shi akan Wabi da take ta murna bayan ta shigo da kaya niki-niki. "Kai zai miki kyau, Yarima Arshan ne ya baki?" Wani juya idanu tayi tana faɗin. "Ih, sa'a ta ce samun bazata." Murmushi Uwar bayi tayi tana me juya kanta, domin wallahi idan ta kula abin Wabi zata iya cin Uban su daga ita har Uwarta. Sai dai kuma taya Uwa zata sakawa Abdullahi guba? Na farko jin shi take bata tab'a ganin shi ba, sannan kuma bata da yakinin akwai abin da ta sani akan shi, damuwar ta yarta ta samu shiga ne a cikin fadar kuma ta samu sai me ya rage? Kai ina ba zata aikata ba. Idan kuma tayi haka dan a cutar da Kyautah fa? Ai dama ba sonta take ba? Wannan shine ayar tambayar da ya shiga kanta. --- Kusan kwanaki goma tana kwance tayi fayau, sai cikar da tayi na alamar makerin budurci ya fara bayyana halittar jikinta, don dama Kyautah tana da fasali me kyau, bata da yawan kiba amma doguwar mace ce, irin angarma matan nan ne, fara ce domin kuwa yanayin Uwarta ce. Tana dakyau me sanyi da shiga rai, tana da wata irin baiwa na duk lokacin da zaka kalle ta dauka zaka yi masifaffiya ce, nan kuwa bata da fada sai dai bata yarda da reni ba. A duniya raunin kyautah su ne, Mama Uwa da Yarta domin ko wuta suka ce ta shiga zata shiga babu ja. Su kuma ganin bata da kowa sai su yasa suke cutar da ita. Jan numfashi tayi tare da tari, Abid ya mike zai shiga dakin, sandar hannun shi ya saka a hanyar. Yana me kallon kofar shiga zauren, "Na zata zaka cigaba da zama haka ne" tsuke fuskar shi yayi ya cigaba da zaman shi, kishingid'a yayi shi bai nuna alamar zai je ba, kuma bai bawa Abid damar zuwa ba, dan haka suka cigaba da zama. Can kuwa ta fito tana kallon su, ta rame kamar ba ita ba. Sumar kanta har gadon bayan ta. "Na zata na mutu ne" girgiza kai Abid yai yana mamakin yadda ko a ina take bakin ta baya mutuwa. "A'a kina raye, matukar ba ki daina cin abin da baki sani ba, mutuwa zaki yi" Abid ya bata amsa, wani kallo tayi mishi, "Da alamu bakin cikin namar da nake ci ake son yi ko?" "Ko ɗaya, Allah ya baki sa'a " Abid ya bata amsa, domin ya lura ko kura albarka, me maganin Masarautar ne ya shigo, ya kalleta sannan ya tab'a wuyarta ya ce. "Sannun kin ji, kin ketare rijiya da baya. Allah ya kiyaye" ya fada cikin kulawa sannan ya musu sallama. Wannan laluran ya bata damar kame harshen ta, daga kwadayi domin sau uku ana kawo abincin Abdullahi amma tana dauke kanta, sai ya fara ci take ci. Shi kuma da gayya sai ya cinye namar baki daya yake tura mata abincin. Ai kuwa duk lokacin da ya cinye abincin yana shan harara, da kanin magana, sannan ita a matsayin ta na baiwa hawai tana yarda a cutar da ita ba ne, kawai gani take idan tayi shiru zai ci da rabonta ne, yasa bata iya hakuri da abin da idanunta ya gani, sai ta magantu. --- "Samu babu abinda za a iya yi ne kuma? Ya kamata a dakatar da su." Ya fada bayan ya zuba uban tagumi, yana kallon bokan. "Me kake so ayi? Ita yarinyar ya dace ku bawa Yaron can aurenta, idan ba haka ba tow babu abin da zamu iya yi." "Ana cin wata, wata tana kunce zani. Tow bari muga abin da zamu iya" ya fada yana barin bukkar, domin wannan shi ne tashin hankali wanda ba a saka mishi rana. Bayan tafiyar shi da sa'a guda, wani badakare ya shigo tare da zuba jakar tsaba ya ce. "Mai nama shi ke da niman wuta. A daura daga inda aka tsaya." Dariya Samu yayi sannan ya ce mishi. "Tilas a gyarawa Amarya ɗakinta, ko a san inda dare yayi" Juyawa badakaren yayi yana faɗin. "Ka dai san kan aikin ka, ganin mabaraci ma biya ne, dan haka kar ka manta da aiki me kyau, karramawa ce " ;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;; Mulikah Hamid Garkuwa Shirin da suke ba wani a zo a gani ba ne, amma kuma tana jin daukin da son ganin Yarima Abdullahi, duk tana son gayawa Radiah amma tana tsoron, kar ta ce ta munafunce ta. Shirin da suka yi ita da kunyanganta Laraba. "Ya shugabata,kin yi kyau kamar dare dan goma sha huɗu, kin zama tauraruwa a cikin taurari." Murmushi tayi sannan ta ce mata. "Na baki sarkan azurfan can" ta nuna mata tana murmushin farin ciki. Mulikah tana masifar kaunar ace tayi kyau, duk da babu karya tayi kyau kuma tana da kyau, sai dai bata kaunar a yabi wata a gabanta idan ba Radiah ba. Saka alkyaba tayi a kan tudun gashin kanta, sannan suka fito tana share goshinta. Zauren mahaifinta ta nufa domin shi yasa ta, ta shirya ta je ganin Abdullahi. Yana sa buri da wata manufa kafin Fulani ta bada umarnin haka yake ga Gara ya idda na shi nufin domin ba zai jira umarnin Fulani ba, ai kowa yana da na shi damar dan haka ba zai kuma jiran haka daga gare ta ba. Murmushi ya sake mata yana faɗin. "Mulikatuh kin yi kyau, Uwata dan haka idan kin ji ga wancan kyautar ki kai mishi, daga gare ki " "Na gode sosai Abbana" Har ta mike tare da ɗaukar kyautar ya ce mata. "Kar ki bi wurin Radiah " Gyada kai tayi tana cewa. "Tow" Haka ta fita, sam sai take jin babu dad'i sun saba abin su, su biyu Ko fita ne su biyu suke fita, sam sai take jin babu dad'i sun saba abin su, amma yau Abbanta ya bata Umarnin tayi kome ita ɗayan ta..... *Ku danyi hakuri ina busy ne wallahi* 500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga Union bank #Mai_Dambu Tunda ta shigo zauren suke kallon kallo da Kyautah, matsa mata tayi tana me wucewa dakinta. Shi da Abid suna zaune, "Sannun ku" ta fada tana murmushi, kallonta Abid yayi yana mai da mata murmushin. "Sannun ki." Ya riko hannun Abdullahi yana mishi bayanin da cewa ga Mulikah Hamid yar garkuwa, tazo wurin shi. Wani irin tsuke fuskar shi yayi yana faɗin. "Ta tafi ina da abin yi" "A'a ba za ayi haka ba, munafiki amma da nace zan shiga wurin Kyautah hanani kayi dan iska" Kyaf-kyafta idanu yayi kamar me gani, sannan ya gyara zama. "Idan da na barka haka zaka shiga kanta? Ita fa a karkashin kulawata take kai kuma dake dan iska ne shi ne zaka shiga?" "Me haka yake nufi? Akwai wani abu ne a tsakanin ku da ban sani ba" Abid ya tambayan shi. Ganin bashi da niyyar bashi amsa, yasa shi dole yayi shiru har Mulikah ta gama tsarguwa, domin yasan dai baya ji baya gani, sai dai a duk lokacin da a kalli fuskar shi tsoro yake bata, don haka jimawa kad'an ta ce zata tafi domin ta gaji da zaman shirun da take yi, ba dadi ajiye mishi kyautar tayi, Abid ya mata rakiya. "Baya magana ko?" Ta tambayi Abid, "Ih, baya magana sai dai an yi mishi bayanin da hannu" "Ayya amma kana ganin bai da wata matsala bayan wannan." Murmushi yayi mata, sannan ya ce mata. "Bai da wata matsala" hango Aliyah yayi tana zuwa ita, fuskar ta a sake tana isowa ta ce mishi. "Baffa ina wuni?" Cikin kunya, "Lafiya lau, Aaliyah ya su Babanki?" Ya tambaye ta, "Suna lafiya, Baffa Abdullahi suna cikin gidan?" "Ih, yana ciki" Ya bata amsa, ganin Mulikah bata fuskar magana ba yasa,ta wuce abin ta. "Na gode " ta fada tana me wucewa, bin bayanta yayi da kallo, yarinyar tana da mugun nutsuwa da hankali, "Ta maka ne?" Mulikah ta tambaye shi. "Tana da sanin ya kamata ne." Shiru tayi tana jin idanunta yana cika da kwalla, amma bata yarda tayi yadda zai gane ba, domin bata son ya gane bata ji dadin yabon Aaliyah da yayi ba. Yana rakata inda ya da ce ya juya abin shi. Aaliyah kan suna haduwa da Kyautah, suka baje a zauren suka shiga hira har da shewa don ma Abdullahi ya bar zauren, hayaniyar su ta ishe shi, koda ya shiga dakin shi ganin kome yayi a gyare kamar ba a dakin ta yi kwanaki tana jin ya ba. _Yarinyar nan ta tsallake rijiya da baya, sannan Allah ya kare ta yadda bamu zata ba, sai dai gubar ya ci jikinta yadda bamu gane haka ba, iya kokarina a matsayin me magani nayi amma ban gane kome ba, sai dai akwai tsarin da ya kare jikinta, ku saka idanu akan ta domin zai ta damunta lokaci zuwa lokaci wanda zai iya kashe ta_ Maganar da me maganin Masarautar ya gayawa musu, idanun shi cike da damuwa, yayi shiru tow itama ta zama abin harin su kenan. Shigowa Abid yayi dakin ya zauna, "Makahon karya" bai kula shi ba, dole ya zama makaho domin gano su waye akan shi. Shiru yayi bai ce kome ba, ya kuma ce mishi. "Dan kurma ba magana ne?" Lumshe idanun shi yayi,.sannan mike yana cire alkyabar shi, yana gama cirewa ya haɗa har da rigar shi,Mikewa Abid yayi yana faɗin. "Banza dai bai yi ba, gashi zaka yi tsirara a gabana, irin abin da kayi a gaban Kyautah kenan" Nan ma bai ce mishi ci kanka ba. Haka ya fita, damuwar da take dankare a kan shi yafi karfin shi, dan haka ya gama ya rufe tagar dakin ya rage hasken dakin sannan ya shiga bandakin, bai fito ba sai can. Wani lokacin yana da wata munafukar al'ada shine fitowa babu sutura a jikin shi, musamman idan bai shiga da mayani ba. Ai kuwa yau ma haka ya fito, ruwa na gudu a jikin shi. Ita kuma niman dankunnen ya shigo da ita dakin niman dankunnen, sai bincike yake bai kawo ita zata shigo dakin ba, dan haka ya fito gaba gadi, abin shi Mikewa tayi ya bude tagar zata juya idanun ta ya sauka akan shi yana tsaye ruwan da yake sumar shi yana sauka a jikin shi da mugun gudu, "Humm!" Ta ce, ta ja da baya kaɗan, yadda take kyaf-kyafta idanu tana kallon kirjin shi me cike da gar gasa. Yasa ta rudewa baki daya, shakuwa ta fara kamar wacce ta damki dankalin hausa. "Kwaf-kwaf-kwaf" kuma ta kasa motsi, domin bata tab'a ganin da namiji tunbur ba sai yau, duk maguzancin su, suna da kamun kai ba bala'in da tsare kimar su. A hankali ta fara ja da baya daga yadda ta tsaya, kuma dan tsiya tana kallon shi, idanunta na kaiwa kugun shi zuwa maran shi, da tafasa wani irin ihu, ta juya da mugun gudu, sai dai kash faduwa tayi ta kuma juyawa suka yi ido biyu da da shi, har lokacin bai motsa ba, da rarrafe ta fice a dakin jikinta yana mugun rawa, fadawa jikin Aaliyah tayi ta fashe da kuka me ban tausayi. "Wallahi ban ga kome ba, na rantse da abin bauta ban ga kome ba." Ta fada tana rike wuyarta. Tashi Abid yayi ya shiga dakin, shima hango shi yayi zaune a saman gadon shi, babu kaya a jikin shi. "Amma dai ka cika babban dan iska. Meye haka don Allah? Wallahi duk ta firgice kamar taga dodo." Dauko mishi kaya yayi yana me ajiye mishi. D'ago manyan idanun shi yayi ya kura mishi sanan ya dauke kai kamar bashi ba, haka ya shirya suka fito a tare, tana ganin shi ta koma bayan Aaliyah. "Baffa zan tafi" "Ki gaida Baffanki" ta juya ta fita, itama Kyautah shigewa daki tayi suka bar gidan. Duk da tasan baya gani, amma haka bai hanata takatsantsan da shi ba, gashi dai iya kugun shi da ramin Cibiyar shi ta gani wallahi abin yaki barin kanta, ita bata ga kome ba iya wannan wurin ta gani, amma ji take kamar ta bindige kanta. Tana zaune wuraren la'asar, tana zaune ita ɗaya. So take tafi amma tana tsoron kar ta fita ya nime ta. Can kuma ta ce. "Dan bai da kunya, sai ya nime ni bayan tulin abin kunyar da yayi" Ta tashi ta fita abinta, nufar wurin Mama Uwa. Lokacin da ta isa, babu kowa a zauren girkin. Suna ta hira murmushi tayi ta gaishe da sabuwa, sannan ta gaida Mama Uwa. Kallonta Mama Uwa tayi tana cewa. "Kyautah ko kina laulayi ne? Irin wannan kyan da kika yi kamar me shigar ciki " "A'a, Mama bani da lafiya ne amma naji sauki" Mama Uwa ta samu labarin rashin lafiyar ta, amma dake tana son mai da maganar wani fuska na daban ta ce mata. "Ban ga alama ba, ga shi nan kirjin ki ya kuma cika. Har zuwa kataranki cinyoyin ki sun kara cika,gaya min gaskiya Yarima Abdullahi yana saka miki wani abu a gabanki ne " "A'a ban ga kome ba, na rantse da Abin bautar mu nahara ban ga kome ba, asalima sau biyu na tab'a ganin shi babu kaya" kallon juna suka Mama Uwa da Sabuwa, "Kwanta nagani idan har kin yi zamu gani, idan baki yi ba zamu gane fa." Da sauri ya d'ago fatarinta, sannan suka janye dan kamfen gabanta, cike da takaici take kallon gaban Kyautah. "Hmm!" Sabuwa ta ce. "Bari na kara tabbatar da haka, sai na gwada ki" ta mike ta dauki wani sanda. Zata tura mata gabanta. "Yarima Abdullahi zai shigo dakin girki " yarda sandar tayi ta saka Kyautah Mikewa. Jikinta na rawa, shigowa suka yi shi da Abid, sunkuyar da kai Mama Uwa da Sabuwa, "Wuce muje" Abid ya daka mata tsawa, hawaye na zuba a idanunta " Ku kiyayye" Abid ya gaya musu, bayan fitar su ne, suka fara jajjanta al'amarin da cewa ai Kyautah ciki ne da ita, kafin kace me labarin ya bazu har wurin Fulani Babba. Abin ya bata mamaki dan haka da kanta, ta tura aka kira Uwar Bayi. Zama tayi cikin girmamawa, "Naji an ce baiwar da take kula da Abdullahi cike ne da ita? Kuma kin san al'adar masarautar nan" "Wallahi Fulani Babba ban san kome a kai ba, nasan dai Yarinyar tayi rashin lafiya, amma Insha Allah zamu bincika" "Tow yana da kyau. Sanan a dawo da ita bangaren nan, domin Yarima Arshan zata aura bana son kananun magana su yawaita akan ta" da wani irin sauri Uwar Bayi take kallon Fulani Babba, kafin tayi kasa da kanta, sannan ta ce mata. "An gama" sannan ta mike tana faɗin. "Ki huta lafiya" idan hankalin Uwar Bayi yayi dubu sai da ya tashi, domin wallahi bata ganin dacewar Arshan da Kyautah, haka ta nufi gidan Abdullahi ta samu Abid sai fada yake mata. "Waziri da kayi hakuri, ta haɗa kayanta ta koma wurin Fulani Babba, domin ita ce aka zab'awa Yarima Arshan" "Kamar Ya?" Ya tambaye ta, rike sandar shi yayi. "Ih, tow dai Fulani Babba ta ce wai ana zargin Kyautah da ciki" taune lebben shi yayi, idanun shi Jajjur. "Taso muje" Tashi tayi ya nufi dakin ta, ta dauki kayanta ta fito hawaye na zuba mata. Haka suka fita, har bangaren bayi aka kai ta, aka duba lafiyarta sannan suka wuce shashin Fulani Babba. Abin mamaki, ta murna da Kyakyawar tarba aka amshe, sannan aka nuna mata dakin da zata zauna. Duk sai ta zama bakuwa a cikin bangaren, domin bata saba ba. Haka suka yi ta zama har dare, da farko ita da wasu bayi biyu suka kwanta, barci me nayi yayi gaba da ita. Can sai taji kamar ana shafa kafad'ar ta zuwa cikinta, bude idanu tayi tana kallon Yarima Arshan. "Gimbiyata" zubur ta mike, tana kallon dakin kamar ya juya mata, ita a tunanin ta a bangaren Fulani take, wani abu ya dauko ya nufe ta, kafin ta dira ya watsa mata a fuskarta, komawa tayi ta kwanta. Tana jin shi yayi ta wurgi da ita tsakiyar gadon, dakyar take jan numfashin ta, bata taɓa ganin tashin hankali ba sai yau, tana ganin yadda ya kashe hasken fitilar dakin, sannan ya shiga wasu irin surutai, yana yi yana nufota tare da wani katon maciji a wuyar shi . Daga nan bata kuma sanin kome ba, sai dai kafin kome ya dauke mata taji wani irin ƙara, tare da wasu kalamai. "Idan na daura abu a matsayin nawa bana buƙatar abokin tarayya" daga nan kuma bata sanin me ya faru ba. --- Buɗe ido tayi zata gyara ƙwanciyar ta, ta shaki kamshin turaren Abdullahi, lumshe idanun tayi, kafin ta kuma budewa dakin shi ne, hasken rana yana shigowa dakin, tashi tayi zaune tana kallon dakin, kanta ya juya yaushe tazo gidan? Yaushe ta fado gidan. Abin da ta sani bayan dare yayi Fulani Babba tasa an shirya mata ruwan zafi tayi wanka, tasa aka bata wani rigar alfarmar da turare ta shafe jikinta, sannan ta kwanta. Lumshe idanunta tayi tuno abin da ya faru shigowar Arshan kamar mafarki, kayan dake jikinta ba nata bane na Abdullahi ne. Dirowa tayi a gadon, tana zare idanu jan rigar tayi sama, ta fito zauren suna karyawa. "Mafarki nake ne? Jiya na bar nan yau kuma na ganni a nan, anya banyi hauka ba?" Ta fito tana zare idanu kamar mayya, "Muje ki sauya kayan ki, ai gobara ce ta kama bangaren Yarima Arshan...... 500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga Union bank #Mai_Dambu ..... Koƙarin take taga fuskar shi, amma asalima yau rawani ya bankawa kan shi, sam yaki yarda su hada idanu balle a kai ga zancen sun ga juna, ai dama akwai sakon da a fuska kana iya karantar shi, tow yau bata ga kome ba, sai ma b'acin rai da ta hango a cikin idanun shi. Kasa magana tayi tana jin babu dad'i. Kallon Uwar Bayi tai kamar zata yi kuka ta ce mata. "Wani abu ya faru ne?" Ta tambaye ta, idanunta waje, girgiza mata kai tayi sannan ta ce mata, "Yarima Abdullahi ya ce kar a kuma barin ki, fita idan ba tare da shi ba." "Kamar Ya? Ni haka kawai za a mai da ni kamar wata takalmin kowa, sai shure ni kowa yake yana yadda ya so da ni, kawai ban ba zai yiwu ba" "Zai yiwu mana tunda gashi nan kina bangaren shi," Uwar Bayi ta fada. "Wai ni fa ba zan yarda ba" Shegen gardaman tsiya ne da ita yasa Uwar bayi ta buga mata tsawa, dole ta nutsu, ai kuwa yau akan Basamude zata sauke. Jidalinta don haka bayan Uwar bayi ta fita ne, ta fito babu kowa, yana zaune kuma abin takaici babu riga a jikin shi, dan haka ta wuce abin ta, ganin bayan shi tayi a kone kamar abu ya zuba mishi me zafi. "Madalla, haka kawai akan ka sai ukuba ake daurawa mutum" ta harare shi, ta wuce abin ta. Lumshe idanu yayi yana jin rigimar da ba zai kare ba. Shigowar Abid da Aaliyah da kayan abinci, suka fita lekewa tayi ta ga abinci ga shi yana tiriri, takowa tayi ta zauna ta dauke akushin dage-dagen, kawai ta fara cinye namar, bata bar kome ba sai tarin kashi ta tura mishi tana gyatsa, sannan ta janyo gishiri ta zuba a cikin abincin tana hararan shi. Kafin ta bar wurin tana yi tana b'ata rai. Kwashe gishirin yayi ya ci Abincin ba zata tab'a sauyawa ba. --- Kwance yake ana ta zuba mishi danyen madara, sakamakon wutar da ta kama shirayin shi, ta kone murus. Shima dakyar ya fita, sannan wani abin mamaki basu bi ta kan Kyautah ba tana raye ko tana mace oho. Daga waziri har Fulani Babba babu me nutsuwa. "Ya jikin na shi?" "Da sauki zamu ce, amma kuma an nime yarinyar an rasa bata tare da shi." "Kamar Ya? Kana nufin wutar nan ta cinye babu ita a cikin Shirayi?" "Ih, ranki shi dade." Taya haka zai faru bayan ita da kanta, ta bashi umarnin a ya tafi da ita, ace bata cikin dakin. _Haduwar su da Abdullahi zai iya haifar da matsala, domin Nahira bata zalinci sai dai tayi taimako idan kuma aka gurbata jikin yarinyar da kazamta dole hasken nahara ya barta ya koma wani irin haka zai bamu damar daukar hasken domin mu daura a kan Arshan wannan macijiyar zata taimaka mishi matuka wurin kusantar Yarinyar ita ce zata janye hasken Nahara_ Ga koshi ga kwanan Yunwa wannan ai masifa ce, yanzu fisabilillahi dan damar da suke nima ne suka rasa, shi kan Arshan ba a ta batun shi, domin da alamu yasha duka a kafin wuta ta kona shi. "Hmm! Fulani ya kamata a dauki mataki domin tunda Yarinyar nan Kyautah ta shigo mugun bala'i yake sauka a masarautar nan, sannan kun dage sai wata alaƙa ya shiga tsakanin su da Arshan ba fa ita bace ake tsammanin ita wannan bala'in da yake cikinta ya ishe ta riga da wando, domin ita ta cire musu kafiyar garin su, dan haka a Kore ta, domin ba a san me zata kuma janyowa wani ba.". Inji Hamid Garkuwa. Shiru Fulani Babba tayi sannan ta ce mishi. "A kira dattawa daga mutanen nahara" Fita Jakadiya tayi can sai hadu tare da Mama Uwa. Haka suka shigo har zuwa dakin suka zauna. "Wace ce take da alaka da Kyautah?" "Gani nan" "Me kika sani a kanta?" "Hmm! Allah ya baki nasara yarinyar dai mayya ce, bayan haka kowa yasan ita ce ta janyo mana masifar da aka kashe dubanin al'umma da dukiya a garin Nahara, a takaice tsinanniya ce" Lumshe idanun Fulani tayi, sannan ta bude a hankali ta ce musu. "Da gaske haka ne?" "Ih, ranki shi dade." "Garkuwa kasa a fiddo ta, daga gidan Abdullahi a jifeta sai ta mutu" Wani irin ajiyar zuciya Mama Uwa ta sauke burinta bai wuce taga bayan Kyautah ba, domin ko wurin wancan bamagujen ya gaya mata babu abin da zata iya dauka a rayuwar Kyautah ta tsani yarinyar tun daga farko har yau. Ajiyar zuciya Garkuwa ya sauke, yasan Kyautah su Fulani suke nima, amma boye na shi guntun kashin ba zao tab'a yarda ya rasa damar ba, kuma an tabbatar mishi. Kyautah da Abdullahi ba zasu tab'a rabuwa ba, asalima kowannen su garkuwa ne ga dan uwansa. Don haka ya shirya Tsaf domin maye gurbin da yar shi, domin yasan ba haka kawai Abdullahi da Abid suka dawo ba, duk da basu nuna alamar daukar fansa ko abin da aka mu ba. Wannan dalilin yasa suka mike kafa, amma shi yaki yarda ya mike din sai ya toshe kofar da zata kawo mishi tarnaki. Yayi imani da Allah Abdullahi jinin Sarki Hayatudeen Abdullahi Noye ne, shi yasa yake da mugun kamun kai,mata basu gaban shi, shashanci baya cikin al'amarin shi. Sai dai yana yawan hango kiyayya me mugun yawa a cikin kwayar idanun shi, duk da baya gani amma yana ganin yawan kiyayyar a idanun. Dan haka zai rufe wani hujjar. Hmm ya manta akwai hujjar da bata rufuwa, dan haka suka tafi dauko kyautah. --- Tunda suka shiga cikin harabar, suka samu ya Musa da Haruna suna tattaunawa. "Ya Musa ina Yarinyar nan Kyautah?" "Tana ciki" "A fito da ita, domin tsinuwa ce ga al'ummar Noyewa su zauna da mayya a cikin gidan su." "Mayya kuma?" "Ih, ai mayya ce domin ana zargin ta saka wuta ne a bangaren Arshan gashi can a rai a hannun Allah" Takowa Abdullahi yayi da sandar shi, yana kallon inda suke, tafiya yake a hankali har ya iso inda suke, sai da ya iso daidai fuskar Garkuwa, ya ce mishi. "Kace mata na hana a fitar da ita " juyawa gefe da gefe Garkuwa yayi yana niman daga inda maganar ya fito, kafin ya kalli Abdullahi suka kalli cikin idanun juna, rintsa idanun Garkuwa yayi kafin yaja da baya. "Yana magana ne?" Kallon shi suka yi, kafin suka ce. "Waye fa?" "Abdullahi mana" "Aikuwa sai dai idan baka ka ji ba, amma baya magana ko ka manta ne?" Ya Musa ya tambaye shi, wani irin zufa ne ya karyo mishi, ja da baya yayi yana me barin harabar. "Kun samo dalilin?" Ya furta yana tafiya da sandar shi. "Ih, sakamakon baiwar da take tare da ita ne, ake son Arshan yayi tarayya da ita, da farko ita Fulani Babba tayi tunanin haka, tow ganin ana samun matsala a cikin fada domin har yau wasu basu yarda da Arshan zai zama sarki ba, shi ne aka ce su samo yarinyar da Nahara ta albarkace ta, ita kuma yarinyar ce a halin yanzu tana tare da abin ne, shi yasa gubar da suka saka maka bai kamata sosai ba, amma tabbas ita din ce sao dai akwai kalubalen rayuwa, domin nan da wani lokaci zata buakci sanin asalinta, iya abin da muka samu kenan " Lumshe idanun shi yana sauke numfashi, juyawa yayi ya koma abin shi kamar ba shi ba. "Wallahi sai na bar gidan nan, haka kawai a dirke ka a bar ka." Ta fada tana mita, juyawa tayi tana hararan shi fatar ta, guda ya fadi dan ta zuba ruwan karkashi, ita fa baki daya ta gama rena shi gani take tunda baya gani kamar ba wani abu bane, ganin ya tsalleke ruwan ƙarƙashin abin shi ya wuce yasa ta tawo ganin wurin ta gani, ai kuwa tana takawa ta tafi zuuuuuuu. Ta zube a gaban shi, Tsallake ta yayi abin shi, ya wuce kamar bai damu ba. "Kai ban yafe ba, da kai kamar uwar yaki" "Buuf" aka guje bakinta, bata ga kowa ba. Jin zafin yana shiga jikinta yasa ta mike zata gudu, ta kuma zamewa "Fittt" ta kuma faduwa, "Wayyo na shiga uku, nayi gamo." Dakyar ta mike aka kuma harde kafarta garin faduwa ta zube a jikin shi. "Na shiga uku, na rantse da nahara ba zan kuma ba kayi hakuri" lumshe idanun shi yayi yana sauke ajiyar zuciya... Maneji... 500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga Union bank #Mai_Dambu ......... Bayan fitar Ya Musa Abid ya kasa hakuri ya ce mishi. "Abdullahi kana ganin abin da yake shirin faruwa ba zaka dakatar da su ba" Murmushi yayi sannan ya ce mishi, "Tow me zan dakatar?" Daga haka ya wuce dakin shi, ran Abid ya ɓaci sosai, domin gani yake kamar da gayya ya bar kome yake tafiya haka, domin haka shima yayi fuska ya bar gidan, ya nufi Ya Haruna yana mishi korafi. "Kasan me yasa yayi shiru?" Girgiza kai Abid yayi, murmushi Ya Haruna yayi sannan ya cigaba da cewa. "Yayi shiru ne domin kure tunanin kowa, har yanzu bai fara magana ba, idan ya fara magana kowa zai shiga hankalin shi, sannan idan ya fara babu me iya dakatar da shi. Ka koya daga gare shi" "Ya Haruna ban ga fa'idar haka ba, domin a madadin kome yazo da sauki wasu abubuwan kamar yanzu ake bayyana. Ina jin tsoron kar su cutar da shi ne" "Ba zasu iya ba Abid, wanda Allah ya kare shi ya sani ne? Bai sani ba, dan haka kome ma idan ya taso Allah yana tare da shi." Haka suka yi shiru, domin Ya Haruna ta bashi dama ya fahimci gaskiya. Da dadre tare suka tafi wurin Kyautah. A tsakar gidan suka fara karo da surutun da ake. "Ih, ai cikin na Yarima Abdullahi ne, tow gashi nan dai ta lalata goben ta, kowa ye zai aure ta sai dai ta tabbatar a haka domin babu namijin da zai lalataka ya koma ya aure ka." "Ga kyau amma ya zama na dan maciji " a fusace Abid yaso magana, amma Abdullahi ya rike shi, girgiza mishi kai yayi yana matse hannun shi alamar yayi hakuri, wani irin tausayin yarinyar ne ya cika mishi zuciyar shi. Tunda suka hadu ya fahimci tana da kunci kawai ta iya amfani da damar da ta samu ne domin tayi farin ciki. Sallamar Abid ya katse musu gulmar su. "Ina ne dakin da Kyautah take?" Kasancewar daren goma sha daya ne garin ya haska da hasken farin wata. Kamar a mafarki yau ga Yarima Abdullahi. Mikewa suka yi suna nuna dakin,.haka Abid yayi mishi jagora har dakin. "Dama Easther abin da kike kenan? Ana ta zagin Wabi karuwa ashe abin da kike aikatawa kenan? Easter me yasa kika yi watsi da Amanar da Babanku ya baku? Gaskiya kin bani mamaki." "Assalamu alaikum!" Shiru Mama Uwa tayi ganin Abdullahi, yadda ta koma gefe tana kuka ya kara narkar mishi da zuciya, ga gaskiya amma an hanata magana, Abid yana rike da hannunsa. Kamar dai yadda suka saba renawa kowa hankali. Magana yayi mishi, wanda yasa shi bude mata hannu. Kallonta Abid yayi da sauri ta mike ta fada jikin Abdullahi. "Ka tafi da ni, kaji don Ubangijin ku ka tafi da ni, ba zan iya zama a nan ba" Daga Mama Uwa har Abigail mutuwar zaune suka yi, ganin Abid ya amshi sandar shi, ya dauke ta Cak ya juya Abid ya cigaba da mishi jagora, har waje a gaban sauran bayin Abid ya ce. "Idan masu gulma suna son gulma tow ga gulma nan da gindinta, sai a daura daga inda aka tsaya. Cikin da aka ce na Abdullahi ne Ih na shi ne gaba ma zai kara himma domin samar da wasu, kuma ta haihu cikin koshin lafiya. Ina kara gargaden ku. Ku iya da harshen ku akan Gimbiya Kyautah" da wani irin yanayi ta d'ago tana kallon Abdullahi da yake nan kamar kullum, haka Abid ya rike mishi hannu suka cigaba da tafiya, har zuwa bangaren shi, dakin shi ya kaita ya kwantar da ita, sai lokacin ya lura da kayan shi ya b'aci da jini, amma sai kamar baya ganin, ita ce idanunta ya sauka akan kayan, domin ya kai hannun shi kamar zai tab'a jinin ne idanunta ya kai kan shi,.ai kuwa da sauri ta rike hannun shi. "Wallahi sharri ne" lumshe idanun shi yayi, domin bai tab'a ganin tashin hankali a kwayar idanun ta irin na yau ba. Mikewa tayi ta fara kokarin cire mishi alkyabar shi, jiri ya kwashe ta haka ta zube a jikin shi tana haki, hawaye na zuba a idanun ta. Yadda numfashin su ya gauraya lokaci guda, idanun su cikin na juna, kusancin su yayi yawa sama da kullum yasa ta kai hannunta fuskar shi tana tab'a sajen shi, baki daya duniyar ya mata kunci, sunkuyar da kan ta tayi, goshinta a bakin shi, a hankali ya sumbaci goshinta da sauri ta d'ago kai tana kallon shi, ya saka fuska kamar bashi ba. Mikewa yayi itama ta mike, jiri ya kuma dibanta, rungumar ta yayi yana shafa bayanta. Da wutsiyar ido yaga yadda ta b'ata gadon, haka yasa shi, juyawa da ita banɗaki ya juya, fita yayi ya kalli Abid. "Uwar Bayi nake bukata da ruwan zafi" "Tow Angon karni da alamu cikin nan dai naka ne ya b'are yaushe Dan iska ya ratsa cinyar yar budurwa?" Abid ya fada yana mishi shakiyanci. Kamar zai yi dariya, amma sai ya share haka Abid ya fita can kuwa sai gadi tare da Uwar bayi, ita ta shiga tare da Ladi, wanka suka mata sannan suka kimtsa dakin, uwar bayi ta fita ta har madafi ta shiga aikin abinci a daren, sannan ta kawo mata dake cikinta da yunwa taci sosai, kafin ta kwanta. "Ta kwanta ranka shi dade " gyada kai yayi. Sannan suka mishi sallama. Bayan tafiyar Abid, kusan kwana yayi idanun shi biyu akanta. Wurin asuba ne yaji tana kuka, ya leka dakin tana barci amma kuka take tana cewa. "Zaku samu yanci Nahara zata samu yanci. Ku yarda da ni" hannun shi ya kai goshinta, yaji babu zafi sai zufa. A hankali ya shiga tofa mata addu'a. A hankali kuma ta fara sauke ajiyar zuciya, kafin nan barci yayi gaba da ita, shima jin kamar barci ya fara fisgar shi yasa shi tashi ya koma waje yayi alola sannan ya zo ya gabatar da sallah nafilla, sai da ya idar sannan ya shirya ya nufi masallaci, sai kamshi yake Zubawa, a masalacin bayan sun idar da sallah Sarkin Malamai ya lalle shi kafin ya cewa Abid. "Abdullahi yana cika kamsuna salawati, haka yana nuna mana cewa shugaban mu na gobe, me yawan Ibada ne kamar Sarki Hayatudeen Abdullahi Noye." Murmushi Abid yayi ya koma wurin Yarima Shehu ya mika mishi hannu bayan ya riko hannun shi. "Barka da asuba, Yaya Shehu." "Barka dai, Abid ya wurin ka da dan uwana" "Gashi can zaune." "Madalla, ina fatan bai ce kome ba akan maganar bashi Mulikah da aka yi ko?" "Ih, gaskiya bai ce ba kuma matsalar shine sun saka Ya Musa a gaba da zancen a dawo da Raudah" "Bai ce kome ba ko?" "Ih gaskiya har yanzu bai magana ba." "Akwai wacce ya nutsu da ita ne?" Yarima Shehu ya tambayi Abid. "Ih, akwai yarinyar nan Kyautah" "Yayi kyau, ya kula da ita domin naji ana cewa, Arshan zasu nimawa aurenta, dan haka ka gaya mishi ya kula da ita" "In sha Allah " haka suka fito masallacin, har suka iso gidan anan Abid yake mishi bayani, ai kuwa yayi shiru sannan ya ce. "A cigaba da shiri." Bayan sun gama magana Abid ya tafi ya musu ya shigo, shi kuma lokacin ta tafi dan tafkin wanka. Har su Uwar Bayi ta shigo tare da Ladi da kayan abinci. Can Aaliyah ma ta shigo, suka kuma gasata sannan aka bata magani ta sha, sai lokacin ta samu bakin magana, ita lallai so take ta wanke kanta. Amma kowannen su Binta yake da idanun, bayan fitar Uwar bayi Aaliyah ta ce ta make cinyarta. "Shegiya gaya min ya abin yake? Wai da gaske cikin Baffana ne ya zube?" "Wallahi Fulani Aaliyah karya ne," ta fada kamar zata yi kuka. "Karyar kaniya, ranar ai kin fito kina ihun baki ga kome ba, yau naji labarin kin yi bari anya Kyautah Baffana baya baki wani abu" rufe mata baki tayi tana faɗin. "Rantse da abin bauta na ban tab'a yin wani abu, ki dube shi ki dube, ai ruwa ba asa'an kwando bane, kaskantaciyar baiwa mara jin magana ce zata samu dama haka, ai kawai karya tabi ƙwarya" "Na yarda dake, amma ina fatan bakin mutane ya tabbata a aurar mishi ke domin kun dace ke magana shi kuma baya magana" Mikewa Aaliyah tayi, itama ta fito ta rakata bakin zaure. Haka zaman su, ya cigaba da kasancewa tana jinya har tsawon sati biyu, kafin ta ware sau biyu Wabi tana zuwa mata, wani zuwan da ta mata Abdullahi baya nan dan haka ta jata suka tafi rafi wanka, tun la'asar har garin ya fara duhu, ganin haka Kyautah ta fito ruwan ta saka kayanta, kawai sai ga Yarima Arshan da Namir, hango ta da suka yi ta gama shiri, yasa suka nufi wurin. "An gama boye ki? Bari mu ma mu baki abinda ya yake baki" Ja baya tayi tana faɗin. "Kar ku tab'a ni, na gaya muku." Aikuwa Namir da yake cike da haushinta, domin dukar da Abdullahi yayi mishi a gidan Yari, shi kan Arshan bai gama warkewa daga wutar da ta kona shi ba. Namir ya shiga dukanta, har ta fadi ƙasa. Fita cikin ruwan Abigail tayi ta saka kayanta ta nufi Arshan. "Yarima na ya jikinka?" "Namir ka kyaleta domin wannan yarinyar sunanta ajali idan kasake wani abu ya same ta, Abdullahi ba kashe ka kawai zai yi ba, idan ana bin mutum lahira wallahi sai ya bika" Takaici yasa ya kuma zabga mata naushi da yasa ta fasa wata irin kara. Karar ne ya fahimtar da Abdullahi inda take, domin yazo niman ta ne, jikin shi na wani irin rawa suka nufi wurin da Abid, turus yayi ganin yadda suke kokarin cutar da ita. Sandar shi ya juya sosai, kafin yayi jifa da ita, ai kuwa sai gashi kamar wacce aka rike sandar ya shiga zane su, duk suka watse har Abigail. Zuwa yayi ya d'ago ta tsaye, tana kallon shi yau ya bata tsoro, ja da baya ta fara yi, ya juya a hankali Abid ya tawo ya rike hannunta suka bar wurin, kamar dama jira yake ya dauki sandar shi. "Abid don Allah kar su cutar da shi" Jan hannunta yayi suka tafi, koda suka isa gidan, kin zama tayi hankalinta a tashe. Tana leka dakin shi ta ganshi zaune. koda ya fito bai kula su ba, karshe ita ce ta yi kwanan zaune domin mamaki kamar zai kashe ta dan yariga su dawowa gida, washi gari koda ta farka yana waje yana shan hantsi ganin shi yasata jin nutsuwa a ranta. Shigowar Sarki Yaki Uzairu yasa ta juyawa, tana gaishe shi. "Ki riko hannun shi ku zo muje fada" haka kuwa suka nufi fadar, koda suka nufi fadar, Namir yana zaune ga Abid shima zaune, ga kuma Arshan ga Wabi. Bayan sun zauna aka tambaye su abin da ya faru suka shiga basu labarin abin da ya musu, kallon Abdullahi tayi dariya ya kwace mata ta ce. "Wannan basamuden da baya ji baya gani, wannan ai kiwo na ne, na rantse da Abin Bautar ku bai cutar da su ba. Domin baya gani!" "Ke karya kike wallahi shi ne" "Ranku shi dade, ku yarda da abinda zan fada muku ba shi bane, hala aljanu ne, domin mun dawo mun same shi a dakin shi kwance kamar ba shi muka bari a can ba, amma ai Basamude babu abin da zai iya ko ranar da na watsa mishi ruwan karkashi akan ya zame karshe haka ya bi ta kan shi bai zame ba, ai kuwa ina zuwa na zame kummm, tun lokacin na fahimci Basamude yana da Aljanun taimako, hala sune suka kawo musu farmaki, amma shi ai kiwo na ne babu abin da zai iya ku tambayi Yallabai Abid ma" "Abid da gaske abin da ya fada haka ne?" "Eh Alkali, ni daya na tafi niman ta, sannan na same a kwance a bakin rafin kamar an dake ta, bayan nan kuma Abdullahi ya biyo ni, karshe ya dawo gida ya bar mu a can, domin ya rasa sallah magariba " Juyawa Alkali yayi ya fara musu fada. "Marasa jin magana kawai" sannan ya sallami su, bayan fitar su, Chiroma ya ce mishi. "Abdullahi yana aikata abin da yaso fa." "Ih, kana da hujjar kama shi ne? Kamar yadda kowa yasan abin da ya faru aka rufe shima haka yake kome kuma babu yadda aka iya da shi dan haka ku rike hujjar da zamu iya kama shi.... (Allah ka shirya mana Kyautah 😂🤣🙄🤔 kiwon ta ne shi 😹😂🤣 duk ranar da kika shiga hannun basamude zamu banbance haka) 500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga Union bank #Mai_Dambu ....... Sake ta yayi ta fadi "kummm" ta fashe da kuka, kamar ana zare ranta haka ya wuce ya bar ta a wurin, ai kuwa tayi ta kuka, can da ta mike ta nufi hanyar waje, anan ta hadu da Fulani Babba, dawowa da baya tayi ta zata koma cikin gidan. "Zoki wuce " idanunta ya cika da kwalla, "Tow" ta furta sannan ta bi bayan Fulani. "Idan aka tafi da ita, waye zai cigaba da kula da Abdullahi?" "Akwai bayi kaca-kaca a cikin Deehar" "Abdullahi ya ce ita yake bukata" "Ka gaya mishi na tafi da ita" "Fulani Babba, baki da iko a kan duk wani abu na cikin Deehar!" "Da gaske? Ya Musa! Ka manta ni na saka a ka rufe zancen mutuwar Hayatudeen akan kai ne ka kashe shi? Tow idan baka sani ba, bari na gaya maka dan na lura" buga sandar hannun shi yai da mugun karfi, sai da ta d'ago ta kalle shi, Abdullahi ne amma bata fasa abin da tayi niyya ba. "Ku tafi da ita, gidan kaso" Juyawa tayi tana kallon kofar bangaren Abdullahi, hawaye ya zuba mata ai tasan duk lalacewa ba zai tab'a bari a tafi da ita ba, shi kuma yana sane da an saka a kamata kuma yasan Fulani Babba tana niman ta, yasa shi kin tankawa, sakamakon shawarar da Ya Musa ya bashi, idan ya cigaba da hanawa zasu iya cutar da ita, kuma haka zai zama kamar ita ce raunin shi. Dan haka yayi kokarin ganin ya ɗauke kai, sai ya bullo musu ta wani hanya, dan zuwa yanzu sun haɗa hujjojin kalubalantar Fulani Babba. --- A fada kuwa, zama garkuwa yayi yana kallon mutanen Fadar, kafin ya ce. "Ya Musa na hawa Abdullahi auren Yata Mulikah." A razane Galadima ya d'ago kai domin ai yarjejeniyar su, Mulikah za a bawa Arshan da zarar ya zama sarki, garkuwa da Tafida suna cikin waɗanda suke nad'a sarki (a turance ana kiran su King maker) tow idan haka ta faru fa? Kallon Chiroma Galadima yayi ya ga shima ya dauke kai. "Tow Masha Allah" ya furta da kwarin gwiwa, domin ya fahimci akwai wata gaskiyar da suke boyewa don haka, wani irin b'acin rai yake ji daga kasar zuciyar shi domin kuwa yasan wannan wata shiri ne na daban. "Zan tuntubi Abdullahi ko yana da bukatar iyali a wannan lokacin, domin nayi kokarin nima mishi auren Yar wurina zaman bai yi ba, amma zan tuntube shi." "Yarka????" Suka tambaye shi, domin abin da mamaki ace mace taga Abdullahi taki aurar shi, ai ko ba don ba nakasa ba, namiji a duk inda yake namiji ne, ko mata hudu aka bashi kari da kwarkwarah zai dauke su tsam, ai sun san ƙabilar noye ba ragwayen maza ba ne, amma sai gashi wata ta ce bata bukatar shi. Kallon Ya Musa Galadima yayi sannan ya ce mishi. "Ai kuwa ba za ayi haka ba, wannan al'amarin cikin gida ne, dan haka Yarka zata koma ɗakinta, nayi alƙawarin haka, domin ba zai zama butulci ga hannun da ya rene shi ba." Shiru Ya Musa yayi domin bai da ta cewa, koda ya koma bangaren su ya sanar da Abdullahi abin da yake faruwa, dauke kai Abdullahi yayi sannan ya mike abin shi, domin ta kasa cewa kome ne. Bayan tashin sa sai ga Galadima da Fulani Babba. Zama suka yi a zauren, sannan Fulani yayi gyaran murya, kafin ta fara kokarin ganin ta kawo shawarar da ta da ce. "Ba zai yiwu ace ka ɗauki lokaci kana kumaeda Yaro dare daya ya maka butulci ba, sannan ita Yarinyar ai akwai kuruciya a tare da ita, dan haka a dawo da ita dakin, jibi jumma'a sai a daura auren domin ba zai yiwu Yarka ta cigaba da zawarci ba." "Ih, shi na gani Fulani taya ga matar shi, a dauki wata mace a bashi ina ga su daidaita da matar shi kawai." "A'a Fulani ita Raudah da kanta ta ce bata bukatar Abdullahi, kun ga idan aka yi haka za a koma gidan jiya." "Ni kuwa sai nake ganin ka dai yi tunani, idan aka yi wannan gyaran aka hada karfi da karfe zumunci zai kuma danko, sannan duniya zata yi alfahari da mun rike bayan Hayatudeen Abdullahi Noye " Shi dai bai ce uffan ba, dan haka suka gama zantuttukar su, suka bar gidan. Ajiyar zuciya ya sauke Abid ya ce mishi. "Ban ga wani amfanin jin wannan ta tatsuniyoyin ba, domin kuwa babu al'amarin alkhairi a cikin shi, ita Raudah ta bukaci a raba ta da Abdullahi sabida nakasa, sannan yau a dawo ace ta koma jikin Abdullahi bayan taki shi, duk wanda yaki ka lokacin da kake bukatar taimakon shi, ba masoyi ba ne, wanda zai kaunace ka a lokacin da kake bukatar taimakon shi, shi ne masoyinka kuma ga shi nan Yarinyar nan sai nawa ana cutar da ita dan kawai zata zauna a jikin shi? Kayi hakuri Raudah Yarka ce amma ba zan iya ganin Abdullahi ya kuma zama da ita ba, bana goyan bayan haka wallahi " Suna cikin haka, Ya Haruna shima yazo yaji abin da ake fada, shiru yayi yana kallon Ya Musa, tsakani da Allah sun cusa mishi ra'ayin haka, amma kuma kar ya fito ya goyi bayan yar shi yasa shi ƙasa d'ago kai a zancen dan haka ya ce musu. "Shi kenan " Domin baya son Ya Haruna yayi magana, yasan idan yayi magana wani abu sai kuma faruwa. --- Kyautah a gidan Yari, burin Mama Uwa ne a dauke ta baki daya, yadda yarta kawai zata iya shanawana cikin gidan sarautar. Dakin da aka kaita, babu kowa sai beraye bata iya barci domin tana rufe idanunta suka daina jin motsin ta, zasu fara gwaguran ta,.yasa ta daina barci. Duk abin da suke tana jin su. Kwana biyu kenan a dakin ko bakin kofar bata fita kuma ma ba a barinta ta fita, ko tafin hannunta bata gani, ta gama galabaita tana durkushe aka bude kofar dakin, masu kula da harkokin gidan yarin ne,.suka shigo da wani irin sarka aka daure ta, sannan suka fita. Ba zata iya cewa tasan me yasa ba, amma qaddara ta kawo ta inda bata da wani gata sai ta Allah. Tana zaune aka shigo dakin bata san waye ba, yana zuwa kanta ya nufa tare da rabata da kayan jikinta. "Waye kai? Yarima Arshan me nayi maka" dauke ta da mari yayi sannan ya shiga rabata da duk abin da ya ci karo da shi, burin shi ya biya bukatar shi, hannun shi ya kai kirjinta. Ihu da Niman taimako take amma babu wanda ya fahimci haka, burin shi ya shiga inda ba a san da zuwan shi, sai dai kuma a daidai wannan lokacin, aka tokari kofar sai da ta balle, shake wuyar ta, yayi tun tana tari har ta kasa motsi, rufe shi aka yi da wani irin kazamin duka da wata bulalar karfe, ihun da birgima yasa shi bai iya sanin waye ba. Sai da aka mishi ligi-ligi, sannan aka ɗauki sarkan karshen aka daure shi da su. Cire babbar rigar shi yayi ya goyata, jikinta mara kaya ya hadu hadaddiyar surar shi, boyayyen ajiyar zuciya ya sauke yana me gyara mata zama, sannan ya fita kamar yadda ya shigo. Har dakin Uwar Bayi ya kaita, ya kwantar da ita. A hankali babbar rigar shi ya zame daga kirjinta, wannan shine karon farko a rayuwar shi yaga jikin mace,. musamman kirjin da kullum take boye shi kar a gani, yasan duk ranar da tasan ya ganta babu kaya, Deehar sai ta musu ƙad'an domin ba yarda zata yi ba, hannun shi ya kai yana son ji yadda suka tokare mishi baya, haka suke a hannun. Can kuma ya ja rigar ya rufe ta, sannan ya fita yana murmushi idan ya tuna yadda ya ganta, rigar har zuwa cikinta ya sauka ga dan ramin cibiyarta. Murmushi ya sake. Kamar wanda aka kuna mishi wuta yaji kamar abu ya motsa a kasan wandon shi, tare da zubar abu. Akan lokaci ya koma bangaren shi domin babu wanda ya san ya fita, koda ya shiga ya samu Abid har lokacin yana tattara wasu abubuwan. Wucewa ban daki yayi wanka, sannan ya fito amma ina Abdullahi karama ta ce bata ji zancen nan ba, haka ta fito yana matseta, amma sai da Abid ya hango yadda tayi gefe can. Tattara tarkadun yayi yana kallon wandon shi. "Kai wani irin Iskanci ne haka?" Nishi ya sauke me dan ƙarfi, yana me jan wani mayafi a zauren ya lullube kafar shi zuwa cinyar shi. "Meye nufin ka? Idan kana son Mulikah Hamid Garkuwa sai a baka ita." Ya fada yana zare idanu, gani yake kamar Abdullahi zai turmushe shi. Wannan shine karo na uku da yaa Gandhi cikin wannan yanayin, tabbas shima yana yawan jin haka, musamman idan yayi arba da Aaliyah, kwana yake yana jika jar kanwa. Yana daga cikin dalilan da yasa baya son su hadu, idan kuwa suka hadu zai ta bata rai da bakin hali dan ta bar shi. "Abdullahi!" Bude idanun shi yayi yana kallon Abid. "Kayi aure kasan a cikin ƙabilar noye mune har yau bamu yi aure ba, amma kananan yara akewa Aure gudun kar su karya mana darajar mu. Don Allah kayi aure." A yanzu shi kan baya bukatar wata mace idan ba dai wancan motsatsiyar za'a bashi ba, shi baya jin kome a kanta sai bukatar kusanci, ga Ya Musa da Garkuwa. Lumshe idanun shi yayi, a cikin kwana biyu nan yayi mugun kewarta, da haukar kawai yasan yayi kewar Mahaukaciya lamba daya. ---- "Galadima an samu wani ya bi bayan Yarima Arshan ya kuma dukan shi." Sake kofin yayi yana faɗin. "Kar ku sake Fulani ta sani a dauko min shi" "Tow, amma ya Musa yana son ganin ka." Duk da yana cikin tashin hankali, amma bai hana shi cewa. "Ya shigo" Haka suka yiwa Ya Musa iso, ya shiga bayan sun zauna ya saka aka kawo mishi kayan ciye-ciyen. "Na san zaka yi mamaki me yasa nace maka, kazo tow ba kome bane sai akan Raudah da Abdullahi, babu uban da zai gama wahala sannan ya tashi akan tutan babu. Ai ko baka gaya mana yadda ka rike shi ba, mun san ka sha wahala dan haka kayi tunani me kyau babu yar da ta dace da Abdullahi kamar Yarka Raudah, ina son na kara dankon zumunci ne, yadda ba zaka yi nadama ba." "Tow Galadima zan duba, idan da yiwuwar haka zan mishi magana, idan babu damar haka zan baku hakuri domin auren da babu soyayya ba shi ne aure." "Ka dai duba dai, ai haka shi ne mafi alkhairi." Sosai yake daura Ya Musa akan son zuciyar shi, burin shi ya shiga cikin yadda Garkuwa ba zai iya kome ba. Da haka suka yi sallama, hankalin Ya Musa ya rabu gida biyu. ;;;;;;;;;;;;;;;;; Lokacin da ta farka kunun tsamiya Uwar bayi ta bata, sai da ta sha ta koshi sannan ta kalli Uwar Bayi ta ce mata. "Uwar Bayi!" Kallon ta tayi, cikin so da kauna domin tana masifar kaunar Kyautah. "Na'am kyautah" "Yaushe zan bar Deehar?" Kura mata idanu tayi, domin bata zaci haka daga bakinta ba, murmushi tayi mata sannan ta ce mata. "Kin gaji da tashin hankali ko?" "Ih, gara na mutu na huta na gaji, ba zamu tab'a samun yanci ba, tow meye amfanin zamana anan" Shafa kanta tayi yana murmushi sannan ya ce mata. "Lokaci ne ya zai nuna mana amfanin ki a nan din" Suna cikin wannan yanayin,labarin abin da ya faru da Yarima Arshan a gidan Yari ya karade ko ina, a cikin wannan yanayin Mama Uwa ta fahimci Wabi tana da ciki, dan kota tambaye ta, na waye bata boye mata ba, ta gaya mata na Aminin Arshan ne wato Namir. Ai kuwa tasha mari, dan haka ta rasa ya zata bullowa al'amarin, kyautah ce ta fado mata a rai, zata yi yadda za ayi. Tunda taji labarin kyautah tana wurin Uwar bayi, dan haka ta shirya zuwa ganin Kyautah. 🤌🏽😹🤣 (Ku min addu'a Allah yasa a samu na dare) 500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga Union bank #Mai_Dambu lbishirinku mata masu Duniya mata masu Abin Atata dake nake hajiya idan kinaso kayan gyara yan gaske tau kina da damar ziyar (Dakin Amarya )domin dawo da martabarki kimarki a gurin megida har ma da Aboka huldarki A dakin maryan nane zaki samu 1, garin sabaya me kyau haka kuma Akwai garin lakuse wanda zai gyaraki ciki da wajenki ki koma tamkar halwa jikinki yi luwai luwai fatarki ta goge haka nonuwanki zasu ciko suyi cirko cirko suna tsokanar megida matarda zatayi yaye da yan mata ma duk suna iya Amfani dashi . 2, A Dakin amarya munada mayyukan kamshi da gyaran jiki haka kuma muntanadi mayyukan gyaran gashi akwai hadin buzaye mesa gashi taushi laushi da kuma santsi 3 hakama bangaren kayan mata suma ba'a barmu a baya muna hadin kaya masu inganci akwai hadin kinfi Amarya akwai zumar karya gado akwai hadin sabuzu kuwa akwai hadin dan bagigita akwai kalolin kaza dakuma tsimi da kuma kalolin san matse domin karin bayani sai ku tuntubi wanam Lambar 0805 086 4183 kokuma sakon karta kwana ta wanam lambar a man hajar WhatsApp 08164714675 kokuma saadatusadik@gamil.com sayen nagari maida kudi gida muna aikewa da sako gari gari kuma inganci kayanmu ke sayar dasu da ikon Allah ku garzayo dakin amarya muna nam garin sokoto ....... "Abdullahi ban fahimci shirun nan da kake ba, gara ka fito ka fadi abinda yake ranka ko samu nutsuwa" lumshe idanun shi yayi sannan ya bude a hankali yana murmushin kafin ya juya ga Abid. "Hmm!" Yadda ya tsare Abid da idanun ya sashi dole yayi kasa da murya. "Wai cewa nayi idan da hali kayi wani abu mana" "Kar ka damu" gyada kai yayi yana kallon tsuntsayen da suke kejin harabar gidan. "Dama naga sun sako ya Musa a gaba ne" "Ai shi ba yaro bane, kuma idan ya dauki abinci a hannun ba hanci zai kai ba." Sannan ya mike, wannan dabi'ar na Abdullahi yana mugun burge shi, bai cika takura kan shi da ɗaukar fansa ba, amma ya san yadda zai haɗawa kowa zafin kai. Shi yasa yake kome sai sa sai sa. Kuma abin burgewa yaki magana, sai ma harkan gaban shi da yake wanda haka ya zame mishi al'ada. Shiru a lokacin da ya dace yayi magana, haka yana sakawa mutane tsoron ka, ai tunda aka fara zancen Raudah har yanzu Ya Musa bai mishi magana ba, kuma bai ce mishi ga abin da ake ciki ba, haka ya kara mishi fahimtar Ya Musa shakkar shi yake,. Don haka yana kallon iya gudun su ne, yaga me Ya Musa zai ce. Wani lokaci shiru ma magana ce, inji me tsinkayen hankali ai ba kodayaushe maganar ya da ce yayi amo da sauti ba, shi yasa Abdullahi yaƙe raka su da idanu, abin da aka yi shekaru ashirin da takwas ba za a kuma maimaita shi a cikin awa ashirin da takwas ba, shi yasa yake danne zuciyar shi, baya jin zai iya faɗa domin kowa ko kan shi, amma zai iya bawa Kyautah kariya a boye ko a sarari. --- Sai da ta samu abin tabawa, sannan ta nufi dakin Uwar bayi. Kallon juna suka yi uwar bayi da Mama Uwa, bata hanya tayi domin itama zata fita ne. "Da fatan ba wani sharrin ya koma kawo ki ba?" "Haba ina kawai naji kyautah bata da lafiya ne nazo" ta fada cikin wani makirin murya irin wadda kowa yaji zai dauka ta Allah ce. "Tana cikin dakin!" Shiga dakin tayi, ta same ta zaune tana kallon abincin gabanta. Da alamu tunani take. "Yar nan" d'ago kai tayi tana sake ajiyar zuciya. "Mama" ta kira sunanta a hankali, domin har yanzu bata gama cike gurbin yunwa kwana biyu ba, zama tayi tana kallon Kyautah cikin tausayawa, sannan ta ce mata. "Ashe baki ji dadi ba?" "Ih, da sauki sosai" "Sannun kin ji" "Yawwa" suka yi shiru. Kafin Kyautah ta tambayi Wabi. "Ina Abigail?" "Tana nan lafiyarta lau" Tura mata abin da tazo da shi tayi, sannan ta ce mata. "Gashi nan na kawo miki" Shiru tayi tana kallon nama soyayye. "Kici mana" Hàdiye yawu tayi, sannan ya fara ci a ranta tana jin kamar Mama Uwa ta dawo tana sonta kenan, sai da ta cinye tass sannan ta yi gyatsay. "Na gode" "Yawwa, Kyautah" Shiru suka yi, can ta lura da Mama Uwa tana share kwalla. "Lafiya Mama Uwa?" "Yar nan, Wabi ce bata da lafiya tana wuri na, kuma aiki ya min yawa nake son niman arzikin ki,.ko zoki kina taya ta zama" "Tow Mama Uwa, ai wannan me sauki ne zan zo an jima" "Sannu Yar albarka, duk da nasan yanzu kin wuce zama dani, sai dai ina kara tuna miki kaf Deehar baki da wasu dangi sama da mu,.mune dolen ki, babu wanda ya wuce naka" Haka suka zauna tana ta lallaba kyautah, har zuwa lokacin da Uwar bayi ta dawo. Sannan ta tafi, bayan tafiyar ta ne Kyautah tace zata koma wurin Mama Uwa da zama,kallon baki da hankali Uwar bayi ta mata, sannan ta ce mata. "Ki tafi ki nimo izini a wurin Abdullahi" "Cab wancan kurman ne zai kula ni, kawai zan tafi" "Wai ke Kyautah yaushe zaki yi hankali? Duk abin da yake faruwa dake Mama Uwa tana da hannu a cikin shi." Idanunta ne ya cika da kwalla, ranta yana ɓaci ta ce mata. "Tabbas masu iya magana sun yi gaskiya, da suka ce naka sai naka dadin zama sai bare, ba sai kin raba tsakanin mu ba" ta mike ta dauki yan tsumokararta, dariya ta bawa Uwar Bayi domin bata ga abu me zafi a maganar ta ba, asalima sai ganin wautar Kyautah da take, shi yasa bata yarda da Mama Uwa ba, domin makirar mata ce,.yanzu haka tazo ta ziga kyautah ce. Ai kuwa Kyautah ta ficce ta koma can wurin su Mama Uwa,dake tunda Wabi ta zama ta Yarima Arshan shi kenan aka haramta mata zama cikin bayi. Haka ta nufe bangaren su Mama Uwa. Suna zaune a tsakar gidan suna jiran zuwan. "Uwa kina ganin zata zo kuwa?" "Zata so" Ai kuwa bata rufe baki, sai ga Kyautah a cikin gidan. Ajiyar zuciya suka sauke kusan a tare. "Lalle maraba, shigo daga ciki mana" shiga tayi suka kaita har dakin da Wabi take, anan suka ga juna cikin farin ciki, nan suka baje aka yi ta hira. Har dare, tuwon dawa aka ajiye musu, nan suka shiga ci Mama Uwa ta basu yajin kalwa, suka fara ci kamar abin Arziki bayan sun gama, dakyar ta iya fitowa ya wanke hannunta, tana komawa ta zube tuni barci yayi gaba da ita. "Taso muje, ai yau zaki rabu da wannan dan iskan cikin" haka suka nufi wurin bamaguje, dake dare yayi cewa yayi. "Ku tafi sai asuba zaku zo ku zata dawo" tun kafin su zo suka cire kayan Kyautah ta saka, duk da kayan ya mata kadan, amma haka ta saka. Cikin farin ciki suka dawo, ita kuma Kyautah tana ta barci, cikin farin ciki Mama Uwa ta kwanta, shi kuwa bamaguje tunda ya samu Wabi, haka yayi ya abu daya akanta, duk jarabar Arshan yau taga wanda tunda ya fara a farkon dare bai sauka ba, sai da sanyin asuba ta ratsa shi, sannan ya sauka ya sata tsuguno akan kasko. Haka kuwa gudan jini ya fado cikin tukunyar, ya saka wasu irin auduga ya goge mata gabanta, sannan ya ce mata. "Ki koma kyautah zata amshi kome yadda ya dace" Haka ta dawo a gajiye tana ganin yadda kowa yake fitowa ana kallonta, su a tunanin su Kyautah ce, haka ta wuce bangaren, tun da ta shiga ta kwanta bata juya ba. Sai a lokacin ta lura da Kyautah da take ta barci, tashi tayi ta cire kayan kyautah ta ajiye mata, sannan ta koma ta kwanta itama barci me nauyi ya dauke ta. Sai da gari ya waye, ciwon ciki da mara ya tashi Kyautah, dungure take a dakin ga Uban jinin da yake zuba a jikinta. Wanda bata san na Meye bane. Haka tayi ta fama kafin kace me dakin an cika, dole aka kira Uwar Bayi, tunda tazo ta kasa fahimtar kome, tana rike da hannun Kyautah har zuwa lokacin da jinin ya tsaya, sai kaɗan da taimakon Mama Uwa aka mata wani, kallon ta Uwar Bayi taui fuska babu walwala ta ce mata. "Yayi miki ko? Tunda ke baki jin magana" "Uwar bayi ki barta anan zan kula da ita" wani irin banza kallo ta watsa mata. "Ki kula da kanki, Uwa shi duniya kayi abin Arziki ma aka kare balle kayi ta banza." Daga haka ta fita, tana jin mutanen gidan suna yar karamin gulma irin ta bayi. Tausayin Kyautah take ji, don haka ta nufi ɓangaren Abdullahi ta fada mishi abin da yake faruwa, tana zuwa ta samu da Ya Musa, don haka bata yi.kasa a gwiwa ba ta gaya musu abinda yake faruwa, abin yayi mugun aiki a ran Ya Musa, domin shima ya fara kokarin nuna mishi illar tarayya da Kyautah. Kawai bai fito ya gaya mishi bane. Kallon Abid yayi. "Zamu je mu duba ta, an jima" "Tow" Sannan tayi musu sallama, tana fita ya Musa ya ce. "Yarinyar nan, abubuwa da yawa yana faruwa da ita, har aka Cigaba da zama da ita, gaskiya al'amarin da zai faru zai fi haka, kusan wata shida a garin nan kome sai ka samu ita ce a kan gaba, ban sani ba ko kana da wani dalili na rike ta amma tsarin bai yi ba kullum yarinya cikin rashin jin magana kamar a kanta aka fara marasa ji. "Ya Musa!" Yadda ya kira sunan shi, yasa shi, nutsuwa. "Ya Musa kenan, Baiwa ce fa kuma naga wasu masu iyayen sai abin da suke so suke yi ɓalle ita da bata da me tsawata Mata." Shiru yayi yana nazarin kalaman Abid, tabbas magana ya gaya mishi. Ganin fuskar Abdullahi yayi yaga har zuwa lokacin babu wani canji, kuma yana son yaji me zai ce, amma sai yaki magana domin ya nunawa ya Musa bai damu ba. "Ina son zuwa na dauko Raudah da mahaifiyarta" "Tow Allah ya kai mu" ajiyar zuciya ya sauke domin kuwa bai yi zaton zai magana ba, halin Abdullahi sai shi ruwan sanyi dafa mod'a, bai fito ya ce mishi ya daina abin da yake yi ba, amma kuma ya zuba mishi na mujiya... 300₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga Union bank #Mai_Dambu .......... Murmushi yayi yana kara jin dadi a ran shi, koda suka isa Abid bai ma tsaya ba tafiyar shi yayi, suna shiga ya wuce ta. Abinci ya gani ya kalle ta yadda take hadiye yawu ya ce mata. "Garin kwadayi zaki mutu" tsam jikinta ya amshi maganar shi, amma bata kawo a ranta shi yayi magana ba ba, dan haka ta juya a hankali tana kallon gefe gefe da gefenta. Shima ya fuskanci bata gane shi yayi maganar ba, don haka ya share kawai, kamar me nazari abin ya fado mata juyawa tayi tana kara kallon wurin babu kowa daga ita sai shi. "Hala Aljanun da na kira A fada ne suka fara bibiyata" "Babu Aljani sai ke" ai kamar wacce kare ya zabureta, ta ficce da mugun gudu, domin wallahi bata kawo a ranta shi yake magana ba, karo tayi da Ya Musa. Haka kawai yake jin tsanar yarinyar tunda Galadima ya fara nuna mishi dacewar Raudah ta koma ɗakinta yasa shi fara jin tsanar Kyautah. Kuma yanzu yake kar gano rashin dacewar zaman Kyautah a cikin su, domin tun haduwar su da Abdullahi ya tattara abin da ya kawo shi ya ajiye a gefe, kamar bai da muradin kan shi, sai na bata kariya. In sha Allah yana kawo Raudah zai tunkare shi da maganar auren su. "Ke dalla tafi can, kin zama kamar ballagaza mara kamun kai. Meye kike ihu kamar mahaukaciya!" Kura mishi Idanu tayi, tana jin zafin kalaman shi. Hawaye ne ya sauko mata tana nuna hanyar da ta fito, Abdullahi ne a tsaye hannun shi harde a kirjin shi. "Magana nayi sai nake ganin kamar." Ta sunkuyar da kanta, shima Ya Musan kunya ce ta kama shi, musamman yadda Abdullahi yaƙe mishi wani irin kallo me cike da manufofi dayawa. "Sai kike ganin kamar me?" "Kamar nayi gamo!" Kakaro murmushi yayi ya ce mata. "Tow gamo kuma?" "Ih, magana aka min kuma daga ni sai shi" d'ago kai yayi da niyyar kallon Abdullahi yaga baya nan. Cikin jin haushi ya ce mata. "Sakarya irinki ba dole tayi gamo ba, ai dole kiga abinda ya fi karfin ki, wawuya wuce ki bani wuri, babu abin da kika ji ko gani haukarki ce kawai ta baki haka." Wuce ta yayi yana faɗin. "Kafirar banza kafirar wofi" abin ya mata zafi dan haka ta nufi lambun da yake harabar bangaren ta zauna, tana kuka. Lokacin da ya shiga cikin gidan, ya samu Abdullahi yana shan ruwa a hankali. "Kayi mata magana ne? Naga ta rude sosai" "Ih, a matsayinka na Uban da ya haifa Y'ace bai dace ka kausassha harshen ka akan wata ba. Domin da da dukiya ba kasan waye zaka mora ba." Ji yayi kamar an buga mishi guduma a tsakiyar kan shi, domin kunya ce ta kama shi hakikan, har jikin shi rawa yake. "Kawai fada na mata ta kula" "Hmm" ya fada mishi yana mamakin yadda yake shirin kare kansa, shiru suka yi kowa da abin da yake yawo a ran shi. "Ranka shi dade, asuban gobe zan bar Deehar" Ya sani matsayin shi ne, a kira shi da haka amma tow, wani irin murmushi yayi sannan ya juya ga Ya Musa din ne, haka kawai yake ganin kamar bai da cikakken gaskiya, sai kaukauda kai yake, kawai sai yayi fuska kamar bai fahimci halin da yake ciki ba. Don haka ya dauke kai kamar bai damu ba. Bayan son ya cire yarda da yayiwa Ya Musa ne, amma kuma dole haka ya faru, domin yana ji a jikin shi Ya Musa da ya sani ba shi bane a gaban shi, wasu na juya tunanin shi, tun a zantuttukar da suka yi da Fulani Babba ya fahimci akwai wata gaskiyar da yake binne a kasa, amma baya kaunar saka a haka a ran shi. "Allah ya tsare. Ba zan hana ka ba, Ya Musa sai dai don mugun nufi ka ɗinkin lifidi ne." Kamar wanda aka watsa mishi ruwan zafi a jikin shi, zufa ne ya shiga karyo mishi, yadda Abdullahi yayi maganar kamar Sarki Hayatudeen Abdullahi Noye, ganin shi yake kamar Ubanshi, hatta sajen shi da kasumbar Sarki Hayatudeen Abdullahi Noye. Ji yayi kamar kafafun shi ba zasu dauke shi ba. Ya zube a kan gwiwar shi ya faɗin. "Tuba nake ranka shi dade, wallahi babu wani manufa a raina, zan dauko Iyalina ne domin ina bukatar su a kan sa da ni. Amma ko zancen da kaji ana cewa na maida Raudah ɗakinta wallahi ban shirya hakan ba, asalima kawai shawararsu ce." Murmushin yayi sannan ya ce. "Ina yafewa makiyi amma bana yafewa cin amana da butulci " daga haka ya mike ya bar shi nan a tsugune. Tunda ya wuce can cikin gida ya nufi wurin hutawa ya zauna, dole ya kama Galadima yaci kaniyar shi, domin shi yake warware mishi aiki. Tana zaune a lambu tana ta gurzan kuka, da ta gaji da kukan ta wuce bangaren Uwar bayi, tana zuwa ta shige dakinta ta kwanta a gadonta, sai kuka take kalaman Ya Musa yana kara kona mata rai. Haka Uwar Bayi tazo dakin ta same ta. "Ke kuma da waye?" "Babu" ta fada tana kara fashewa da kuka, domin kalmar yana kata ciwo kamar ta mutu, tun rana take dakin har dare bata futa ba, fuskar nan tayi jajjur kamar wacce aka mata shegen duka, tun daga bakin kofar shiga bangaren ta fahimci yana zuwa domin kuwa ana ta sanar musu, ga Yarima Abdullahi da Yarima Abid. Lumshe idanun tayi ta juya ta cigaba da ƙwanciyar ta, duk wannan rigimar da ake akan idanun Uwar Bayi, wani irin farin ciki ne ya cika ranta ko babu kome Abdullahi ya nunawa sauran bayin cewa Kyautah tana da daraja, Mikewa tayi ta fito. "Barkan ku, Yallabai Abid kune a daren nan, gashi tai barci." Lumshe idanun shi yayi, sannan ya taka zuwa bakin kofar, ya d'aga labulen dakin, sai motsi take alamar idanunta biyu. Kasa kasa yayi da murya ya ce. "Uwar bayi har dake a cikin masu ha'inci?" Sunkuyar da kai a matukar kad'e, tana girgiza kai ta ce mishi. "Allah ya huci zuciyar ka. Naga tana bukatar hutu ne" Shiga dakin yayi, ta kalli Abid. "Dama yana magana?" "Kwarai musamman akan kyautah magana yake sosai." "Ya ilahi, Allah yasa kar ta zama raunin shi." "Ba zata zama ba" Abid ya fada yana jiran shi. "Nasan idanunki biyu" a matukar razane ta yaye mayafin ta juya, tana kallon shi a matukar razana. "Tashi muje " ya kuma furta mata, ji tayi duniyar tana juya mata, a hankali ta tafi luuuuu, zubewa tayi ta suma. A hankali ya cincibeta ya fito da ita. "Sai kace tsuma " ya furta a ranshi, Domin bai ji kome ba, wannan shine karo na biyu da ya dauke ta, ganin shi dauke da ita yasa Abid ya bashi hanya. "Lafiyarta kuwa?" "Hm" ya fada, har suka bar bangaren suna shiga shsshinsa, ya kwantar da ita sannan ya juya ya barta a wurin. "Me yasa me ta?" "Razana tayi" "Da me?" Abid ya tambaye shi yana zare idanu. "Da magana ta" dariya ce ta kwacewa Abid. "Yarinyar nan tana ji da kuruciya, ina ma zan samu irinta domin wallahi zata bawa mutum nishadi " "Hmm!" "Tun haduwar mu na fahimci, tana burge ka" inji Abid, tsuke fuskar shi yayi. "Ba wani abu na fada ba, ita din zata iya zame maka wani abu na rayuwa. Idan har akwai bukatar hakan, amma ina tsoron kar makiya su mai da ita makamin yakarka." "Adawa kake da ita?" Ya tambayi Abid. "Wallahi ban tab'a adawa da abin da ake so ba, ni me bada rayuwata ce domin kai. Tsoron kar ta zama raunin ka ce" Murmushi yayi sannan ya ce mishi. "Ba zata iya zama rauni na ba, sai dai zata iya karban haka a matsayin zalinci da zan mata" "Kamar Ya?" Kallon Abid yayi yana Lumshe idanun shi," a gare ta zan zama mara adalci, ga al'umma zan zama rauninta, duk wanda ya kusanceta da mugun nufi, zan iya kawo ƙarshen shi a cikin su har da danginta." Kura mishi ido Abid yayi cikin girmamawa ya ce. "Akwai yiwuwar kana da muradinta sama da soyayya a cikin gidan nan" "Ka manta da batun ta ka nimo min sarkin Yaki Uzairu " "An gama" Ya mike zai fita ya ce mishi. "Duk macen da zata yi kasadar bawa mutum irinka rayuwarta ba tare da ta sani ba, meye tukwaicin ta?" Abid ya tambaye shi, daura daya yayi a kan daya yana me kallon kofar dakin da take. Yana dan kad'a kafar shi irin wadda yake cikin nishadi. "Tow ba sai ka fada ba. Malamin soyayya" Ya juya ya bar zauren, shi kuwa Abdullahi yatsar shi ya kai kirjin shi daidai bugun numfashinsa. "Nan ne wurin zamanta har abada" Can tsakiyar dare Uzairu ya shigo, ya zube a kasa. Sannan ya ce. "Ranka shi dade gani " "A nima min amintaccen bawa ya bi sawun ya Musa har Numan, zan yafewa makiyi amma bana yafewa cin amana da butulci " "Wannan haka yake, Ranka shi dade shekaru arba'in kafin haihuwar ka, Sarki Hayatudeen ya tab'a jagorantar wani yakin sukuru, da wasu gungun Yan fashi, shekaranjiya mun samu labarin yan fashin nan suna nan raye, kuma suna shirin kawo hari Deehar. Jiya na samu Alkali da su Chiroma da zancen wallahi sun ki magana, ranka ya dade yakin nan zai shafi talakawan da suke gefen Deehar ne, kuma sune manoman da suke kawo abinci mafi yawa Deehar, bayan araji da ake karba sama kima. Sarki Hayatudeen Abdullahi Noye ya kare bayin Allah nan ne domin cigaban Deehar yau bayin Allah nan suna bukatar wani me kare su, kuma sunki bamu damar fuskantar haka. Na gaya maka ne domin ko akwai abin da zaka iya" Lumshe idanun shi yayi haka ya zame mishi al'ada, sannan ya bude idanun a hankali ya ce. "A cigaba da shiri zan duba al'amarin" "Allah ya baka iko dan Alfarman Annabi" gyada kai yayi, har Uzairu ya fita, yana zaune a wurin har asuba, sannan ya tafi masalaci. Bayan an isar da sallah, ya dawo gida tare da Abid. Lokacin ta fito daga dakin tana kallon su. Sake dubawa tayi taga daga shi sai Abid, matsawa jikin Abid tayi ta ce mishi. "Kasan jiya nayi mafarkin wai Basamude yana magana?" Kallon Abdullahi yayi da ya saka fuska, yana niman wurin zama. "Ina sandar shi?" "Ai dama yana gani lafiyar shi lau, kece baki sani ba." Luuuu ta tafi zata zube a jikin Abid ya daka mata tsawa. "Kika sake kika fada jikinki sai na zane ki" kamar yar bori ta koma ta zube a kasa tana nishi sama sama. "Abdullahi na gama zan fita " "Akwai yiwar lokacin bayyana kan ka, a matsayin gwanin sarrafa takobi ya karato fa " ya fada yana lumshe idanun shi. "Kai haba? Bari na kwashi labari " "Ka tafi wurin Sarkin Yaki Uzairu zai baka sako ka kawo min, daga yau zamu fara sabunta horon yaki " "An gama" zubur ta mike. "Yallabai Abid na haukace ne?" Kallon mamaki suka mata, kafin Abdullahi ya cigaba da bayanin shi. "Wato nice Mahaukaciya a cikin gidan nan ko?" Ta fada da mugun karfi. Wani uban harara ya maka mata, wanda yasa ta hadiye haukarta, ta shi yayi ya nufi inda take, tana ja da baya har suka dangana da bango. "Idan kika kuma min ihu sai na yanke harshen ki" yadda yake maganar zaka dauka lallabata yake, rintsa idanunta tayi hawaye na zuba mata. "Kar na kuma ganin kafarki a wajen masarautar nan idan ba haka ba" bude ido tayi, jikinta yana rawa. "Kin ji ai" "Abdullahi yarinya ce fa" "Hmmm!" Juyawa yayi ya barta, ta zame a wurin. Kafin ta wuce dakin ta da rarrafe. "Ka bita a hankali!" "Ka amso sakon a wurin shi ina jiran ka" Sannan ya mike ya fita, yana jin shashekar kukan ta, har aka kawo abinciin, zoben arzufan shi ya jefa a cikin ruwan madaran, yasaka ludayi ya ciro, kafin ya goge sannan ya saka a cikin sauran abincin. Babu guba ya dauki abincin ya kai mata dakin, tana hade da kai da gwiwa tana ta kuka. Ajiye mata abincin yayi ya juya zai fita yasan halinta bude akushin dage-dagen yayi, sannan ya dauki madarar ya bar mata, munafika tana jin kamshin miyar dage-dagen ta d'ago kai ta gan shi tsaye, dauke kai tayi tana tura baki. Komawa yayi zai dauke tiren ta ce. "Kuma sai a hana mutum cin abincin?" Ta sauko ta fara diban dage-dagen da alkubus. Tana ci tana girgiza kai, mamakin halin ta yake bata da wuyar tsoro bata da wuyar sha'ani kamar me aljanu. Fita yayi sam ya manta yana da abubuwa dayawa a gaban shi, a zauren ya taras da Abid, yana kunshe dariyar shi, wani taune fuska yayi yana kurban madaran hannun shi. Sauke kofin yayi yana kallon Abid. "Meye?" "Wai naga har kun shirya" "Uban waye yace muna fada?" ....500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga GT bank #Mai_Dambu ......... Wabi a tunanin ta yadda suke shiga jikin kyautah su cuce ta, haka take tunanin zata kuma shiga da sauki har ta samu Abdullahi. Haka suka gama wanki ta haɗa kayan suka nufi bangaren Uwar Bayi, tana bin Kyautah kamar wata jela, ita kan Uwar bayi sai da ta shinshino akwai wata a kasa, amma dake taga Kyautah kamar ta sake da ita yasa itama sai ta share amma tana kallon dukkan motsin su. ;;;;;;;;;;;;!;;;;;;;; Tafiyar kwana uku ya kai su garin Firta, yadda garin yake yasa shi jin wani irin abu yana yawo a kan shi, garin kamar wata dausayi ne kome ka gani a garin Kore ne shar kasancewar garin yana gaɓɓar ruwa, ga albarkatun noma ta ko ina, gaskiya ba zai boye ba, garin ba na zaman mara mata bane, domin yana shiga garin yanayin shi ya sauya, yana jin wani irin shauki da bukatar mace, idan ya lumshe dara-daran idanun shi, kyautah yake gani tsaye a gaban shi. Haka yasa shi fara azumi, domin yanayin sanyin garin yana shirin kawo mishi tarnaki. Abid ya lura da shi, sai ma abin yana bashi dariya. "Idan nayi aure garin nan zan zo na barje amarcina da Amarya domin bana son yanayin garin ya wuce ban murza mace son raina ba" tsuke baki yayi tare da haɗe cinyar shi, yana zare idanu domin maganar Abid ya haifar mishi da jin kwarya-kwaryan damuwa. Kasancewar Sarkin Yaki ya turo musu inda zasu sauka, kuma al'amarin suna son yin shi kafin lokaci ya kure yasa kwanan su uku a garin suka shiga cikin dajin garin, sai da suka yi tafiyar kwana uku me kyau kafin suka isa wani kogon dutse. Yadda suka ga hayaki yana tasowa daga can yasa su fahimtar yadda al'amarin yake, dama kuma an gaya musu yawan mutanen. "Shigar Asuba zamu musu" "Na zata shigar dare ne domin zai fi kyau" "Shigar ragwayen maza ne, mu yi musu shigar asuba. Ta haka zamu iya yakar su, idan muka shiga da dadare zasu warwatsu har su cutar da wasu mutanen amma shigar asuba sun gama shashancin su, har sun gaji." "Bani kyalena" bude wani karamin akwati yayi ya ciro wani bakin kyale, ya daura a saman fuakar shi, sannan ya haura bishiya ya kwanta, domin bayan isha suka isa wurin, shima Abid hawa bishiya yayi ya kwanta, yana wasa takobin shi da majajjawan shi har Abdullahi ya fara barci, murmushi yayi yana kallon yadda yake barci. Daukar mazubin kwarin shi yayi ya shiga faike bakin kwarin har zuwa lokacin da barci ya fara diban shi. Ƙwanciya yayi shima yana me ajiye kome. Abin da ya faru da shi na Yaranta shi ne yake dawo mishi, a hankali ya bude idanun shi, ganin mutumin nan ne da yake bibiyar shi, amma sai yayi kamar bai gan shi ba, dan baya son mu'amala da mutanen boye, duk da daga dawowan shi sun zo tafi a kirga da alamun akwai abin da suke bukata daga gare shi ne. "Kyautah tana cikin ƙwanciyar hankali" kamar bai ji ba, ys cigaba da gyara ƙwanciyar shi. "Abdullahi kana jin mu fa, Mahaifiyar ka tana raye" bude idanun yayi ya zuba masa. "A duniya wadannan sune abubuwan da suke raunin ka, ka nimo mata tana cikin gidan sarautar Deehar dan haka ba zance kome ba akwai gwanayen harbi suna nan kuma nasan zasu yi iya nasu ƙoƙarin, ka kula kar mata biyun nan su zama rauninka, da su makiya zasu zasu yi nasara a kanka, kayi hakuri na fadi haka ne domin ka saurare ni, mahaifiyar ka ta rasu tun a wannan bakar laraban" "Me yasa zaka ce min tana raye? Bayan kasan bata raye?" "Kayi hakuri, nayi kuskure ina son magana da kai ne" juyar da kai yayi yana hadiye wani abu a wuyar shi yayi bai kuma bin ta kan shi ba, wani irin kunci yake ji, a duk lokacin da ya tuna bai da ikon goge ranar, yana ganin yadda barde ya jifa mata mashi, har yau zuciyar shi tana ci da wuta, a duk lokacin da yayi ido biyu da Barde gani yake kamar kisar gilla bai dace da Barde ba, asalin kisar mummuke ya dace da shi wanda zai ta fatan ya mutu ya mutu amma yana raye. Haka ya raba daren yana me raya shi da ibada dan saukowa yayi ya gabatar da Alola sannan ya yadda sallah, har goshin asuba, ya tashi Abid yayi Sallah shima, sannan suka fantsama bayan dutsen, wani irin mahaukacin sumame suka kai musu, wanda suka farmakin da basu zata ba. Ihu da kururuwan maza ya cika daji, Kafin wani lokaci wurin ya kacame da jini, yadda Abdullahi da Abid suke, wani irin juya majajjawan hannun shi yayi, ya wurgi wani da yake kokarin gudu, kawanya yan fashin suka mutu dauke da makamai masu tashin hankali. Hada bayan su suka yi. "Kaico wadannan basu san inda suka fada ba ko?" Inji Abid. "Ba mamaki lahira tayi baki, bari na ajiye tsohuwar dabi'a, bani gatarin da yake kugunka" inji Abdullahi, "Cab ba zan iya baka gatarin nan ba, domin ina kaunarta kamar raina" "Amma dai kai banza ne" "Ga wata lauje can dauka mana" "Taya zan dauki lauje bayan aladu suna zare min idanu " "Kaii Ya ishe ku haka," Saka yarda biyu Abid yayi a bakin shi kamar me tunani ya ce. "Kuma haka ne fa, dan haka bari mu sassanta kan mu." Kafin su an kara sun sake yin kan yan fashin da wani irin zafin nama, wurga mishi gatarin yayi, suka shiga dauki ba dadi. Kururuwan maza ya haifar da guje gujen namun daji, basu tsaya ba sai da suka karar da su baki daya, a cikin haka wani ya shammaci Abdullahi ya yanke shi, ai kuwa sai da ya cire mishi hannu tun daga kafad'ar shi, sun jike jagwab da jiki. Komawa saman gawarwarkin suka yi, suka zauna. Saura mutum daya wanda shine ya yanki Abdullahi. "Haka kawai ba zaku shigo wannan dajin ku yake mu ba, waye ya turo ku?" Zare rawanin kan su, suka yi Abdullahi ya ce. "Abdullahi Hayatudeen Abdullahi Noye!" "Abid Jafar Abid Noye!" Tari mutumin ya fara, sannan ya tofar da jinin da yake bakin shi ya ce. "Kamar yadda hayatudeen da Jafar wazirinsa suka zo wancan lokacin, haka kuka kara zuwa ai!" Dariya ya saka tare da rike inda yake zubda jini. "Masarautar Deehar cike take da mubafukai, masu amfani da kowacce irin dama, a haka sai da Sarki Hayatudeen da Waziri Jafar suka haifar da gaba a tsakanin su, domin gano wadanda suke kokarin ruguza mulkin shi, amma basu cimma matsaya ba, abin da na sani shi ne tabbas kuma ba kyale ku za ayi ba, domin kowa yana cike da ku. Aikin mu shi ne tadda tarzoma ne, dan haka ba zan iya baku labarin su waye suke shirin su. Gara ku kashe ni " "Wannan bai da amfani" Inji Abdullahi. Rike hannun shi Abid yayi sannan ya kalli dan fashin. "Kyale shi, akwai wata gaskiyar da yake boye" Ya fada cikin harshen fulatanci, sake shi yayi ya koma gefe. "Waye yake turo muku makamai" "Ta hannun Barde ake turo mana kome, iya shi ya san kome" yana gama fadar haka ya dauki wani takobi ya soke wuyar shi, Mikewa yayi yana kallon Abdullahi. "Banza mara lissafi, Barde yake turo musu kome" "Kyale su namun daji zasu cinye jikin su" daga haka juya. Haka suka wuce gulbin da yake dajin, cire kayan shi yayi ya shiga cikin ruwan, kallon shi Abid yayi yana faɗin. "Dan Iska yanzu kunzugu kake?" Wankan shi yayi domin bai da lokacin kula Abid. Daga can Abid ya hango wani abu yana tawowa a cikin ruwan. "Kai ga wani abu nan zuwa " "Miko min wukar ka" cire wukar yayi ya cilla mishi, ya nutse cikin ruwan, yana kallon wani fusataccen kada, yaji karnin jini yasa shi biyo su. Ai kuwa ganin Abdullahi ya nutse shima ya nutsu, suka kama wani jahilin fada, sai juyi suke kamar zasu kashe kansu, wato kadan nan da yasan cewa zuciyar Abdullahi a fusace take da bai fara zuwa wurin shi ba, sai gashi kafin kace kwabo ruwan gulbin ta baci da jini, a hankali kadar ta dawo saman ruwa. Murmushi Abid yayi yana faɗin. "Da kyau namijin duniya" fitowa yayi yana jan kadar, ya ajiye shi ya sauya kayan shi tare da saba kadar a kafad'ar shi suka bar daji, koda suka shiga cikin gari ganin su da kada yasa mutanen garin suka fara kokarin niman sanin a ina suka samo, su kuma suka ajiye musu suka bar kauyen. Tafiyar kwana uku ya kawo su gida, kafin su iso ma labari ya karade Deehar ga wasu mayakan fatake nan zuwa. --- Bata kawo a ranta yau zai iya dawowa ba, dan haka Wabi ta dauke ta suka shiga cikin dajin da yake bayan masarautan. "Abigail na gaji wannan tafiyar yaƙi karewa" "Dalla can yanzu zamu isa, ina son magarya ne" "Tow" ta fada tana kallon dajin yadda ya cika duhu, haka suka cigaba da ratsa dajin, sai da suka iso kasar wani bishiya, suka ga wasu mutane na saukowa a kasan Bishiyar, kallon Wabi mutumin yayi ya gyada mata kai. "Wabi" Kyqutah ta kira sunanta a tsorace. "Ke babu abin da zasu miki." Ta fada tana kallon mutumin ya tawo. Zai kai hannun shi jikin Kyautah ta ce. "Kar ka fara yin abin da zaka yi danasani, Idan Yarima Abdullahi yasan cewa hannun ka ya tab'a jikina sunanka gawa" fisgota yayi ya haɗa da jikin shi. "Yarima Maloho ko Yarima makaho, babu abinda za iya min, ke kuwa naji ance sun tafi yawo ki bari na miki abin da yake miki mana, babu zafi ai keda kike daukar maza biyu ga Abid ga Abdullahi, wai tukun waye jarumin ki a cikin su." "Wabi kice ya bari" ta fada idanunta yana cika da kwalla, " Ka bari mana, ina zuwa" tayi tafiyar ta. "Wabi!" Ta Kwala mata kira, "Kar ki bar ni a wurin su mana, na hadaki da Abin bautar mu kar ki tafi" "Dalla can ba tafiya zan yi ba " "Wabi!!" Ta Kwala mata kira banza tayi da ita, kuka Kyqutah ta fashe da shi, tana kokarin kwace kanta. --- Sun samu nasarar shigowa Deehar bayan sub bude fuskokin su, kallon juna suka yi da Sarkin Yaki Uzairu, da idanun ya yi mishi magana, sannan ya wuce cikin Masarautan, lokacin da suka nufi fadar Uwar Bayi ta tare shi da bakar labari. "Abdullahi Yar uwan Kyautah ta dauke ta, sun fita bayan masarautar nan, kuma akwai wasu daga cikin yan iskan bayin da suke tare yan mata idan suka shiga yin iccen girki." Sauka yayi akan dokin ya wuce wurin Sarkin dogarai, ya amshi bulalar hannun Sarkin dogarai ya juya kowa sai mamakin shi suke dama yana gani, labarin da ya karade Masarautar wasu basu yarda ba, sai da suka gan shi ua hau doki ya shiga kofar bai, Abid ya rufa mishi baya. Haka suka nausa cikin dajin, da azzaben gudu. Tun daga nesa ya hangota daure a bishiyar sun mata tsirara. Wani irin jan linzami yayi ya kalli Abid idanun shi cike da kwalla. "Duk wanda ya kalli tsiraicin matar da take gefena kome karfin amintar mu zan kashe shi Billahi azim!" Jin haka Abid ya juya da dokin shi, ya basu baya, wukar da yake kugun shi ya wurga, tsinke giyar tayi ta, kasa motsi tayi yana isa ya cire rigar shi ya lullube ta da shi. Idanun shi cike da kwalla yana tsugune a kanta, ga bakinta da hancinta da suke zubda jini. Wani irin zafi yake ji a kirjin shi. A hankali ya mike. "Laaa Ashe yana gani" "Abid" ya Kwala mishi kira. Tawowa yayi, ya kalle su. "Kawai ka kashe su" ya bawa Abid Umarnin haka, daukar ta yayi ya bar. Shima dake ran shi ya ɓaci, ainun baya kaunar ganin bacin ran Abdullahi don haka ya wuce Haushin su ta hanyar musu wani irin kisan Wulakancin wanda tattara su ta daure gawarwarkin su a samar bishiya. Sannan ya bar su a wurin .. 500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga Union bank #Mai_Dambu .......... Gyara mata kwanciya yayi ya d'aga ta daga jikin shi, yana me Mikewa ya koma gefe, ya dauki akushin ruwa yayi alola. Wani irin sanyi ne ya gallabi wurin ya koma kusa da wutar ya haɗa wuta sosai, sannan ya fara sallah,bai tsaya ba sai da alfijir ya keto, sannan ya gabatar da sallah asuba ya zauna yana lazimi har gari yayi haske, bai ta she ta ba. Har gari ya waye tar hasken rana ne ma ya dame ta, ta farka tana kallon shi yadda yake ta haɗa wuta. Ganin sabin akushi yasa ta mikewa, ta nufi Abincin, daukar sanda yayi ya saka a tsakanin su da Abincin. "Basamude" "Kamata yayi ki wanke fuska da bakinki ko?" Sosai kai tayi tana faɗin. "Hmm! Haka ne." Wucewa tayi ta dauki wani irin gora da ta gani a wurin da ruwa ta zaga cikin gidan su, ta kama ruwa ta wanke fuska da baki sannan ta dawo wurin shi. Ta zauna tana kallon shi. "Basamude na fara ci, yunwa nake ji" "Suna na Abdullahi Noye" "Hmm! Ni nafi jin dadin Basamude" ta fada tana kai hannunta cikin tasar da take hango soyayyen kwai. Haka ta fara ci tana kallon shi. "Kar ki cinye ki bar ni " "Allah ya baka hakuri idan kace kar na ci sai na barka maka abin ka" "Hmm" ya fada yana kallon ta domin duk wanda wannan bayanin bai hanata zuba loma ba, rike hannunta yayi ya kai lomar da ta dauka na kifi bakin shi. "Basamude karka cinye min yatsu" Bakin shi ya kai har yana lashe hannun shi. Janyota jikin shi yayi ya ce. "Ciyar dani domin idan aka yi auren haka zaki ciyar dani " "Tab Allah ya tsare gatari da saran shuka." "Tow ai sai dai ki hakura da yancin ku" "Tow meye ya kawo maganar jiya yau." Sake janta yayi suna matukar kusanci da juna, "kin san idan muka koma yau gobe da safe zaki zama matata?" Janye idanunta tayi daga cikin na shi ta ce mishi. "Haka ake auren babu sanyawan albarkan mutane " "Daurawa za ayi a masallaci, bayan sallah asuba, idan kina son kuma muna komawa a daura" "Tow Basamude dauke ni a jikinka, kunyar ka nake ji" "Ai da gaske? Keda kika ganni babu kaya" ya fada yana kallon yadda ta rikice kamar a lokacin take ganin shi babu kaya. Matseta yayi yana magana kasa ƙasa. "Gaya min kin gani ko baki gani ba?" "Abdul" ta furta muryanta na rawa, har tsakiyar kan shi yaji sunan don haka ya zuba mata idanu. "Matar Abdul!" "Bar" hade bakin su yayi a karon farko a rayuwarsa da ya sumbaci mace, idanu ta zaro waje cikin tashin hankali da fargaba, yadda yake cinye mata bakinta, abinka da wacce bata saba ba, sai ta fashe da kuka ta shiga dukar kirjin shi tana ture shi, dakyar ya sake ta, ta koma can gefe zamanta akan cinyarsa ya haifar mishi da abubuwa dayawa kamar kar ya daina. Kuka take tana komawa can gefe jikinta yana rawa kamar an saka mata wuta. Kuka take tana ja da baya, "Na fasa auren" "Tow kin ga kuwa ai kun zauna a bayi, Arshan da Namir zasu cigaba da farautar ki da abin da kike takama da shi" ya fada idanun shi Jajjur. Yadda ya cinye mata baki, sai shafa bakin take yana lura da ita ya share. Bayan ya gama tashi yayi ya shiga kokarin barin wurin ta mike itama tana bin bayan shi, wunin ranar sun yi shi ne a cikin Nahara, kafin suka juyo bakin ruwa, jirgin ruwa suka samu me kyau, ya tsaya ta shiga sannan shima ya shiga, yau taga ikon Allah domin jirgin da kan shi yake tafiya kuma da sauri. Sai da suka kusan shiga Deehar ta ce mishi. "Na yarda da auren da gaske zamu samu yanci a cikin wata goma?" "Ni na fasa" "Abdul" ta furta tana rufe bakinta, domin kar ya kuma cinye mata bakinta, wannan mugun abun da me yayi kama? "Kayi hakuri" "Idan kina son daga yanzu zan kafa sharadi na" "Naji!" "Zan na zuwa dakin ki hira 1, Zan na tab'a ki a lokacin da yayi min 2, zan na niman ki idan zan yi wanka 3, dole ne kina zama kusa dani 4, kuma babu musu a zaman mu, kuma dole kina ado da rufe jikin musamman gashin ki 5, bana son ina ganin ki Idan Abid ya zo min 6, ban yarda na kuma ganin ki da Wabi ba 7, sune dokoki na" "Yanzu babu ragi a cikin dokokin ka?" "Idan bai miki ba, nafasa yawwa dole idan na bukaci mu kwana wuri ɗaya kizo 8" baki daya sai da ya saka Kyautah uku yadda ta rasa gane meke damun ta, kome ke faruwa. "A rude ta ce! Gaskiya ba zan iya yarda ka cinye min fuska ba, dan haka ban da shi." Ta fada tana shafa wuyarta. Kura mata idanu yayi, so yake a zaman su Kyautah ta fada mahaukaciyar soyayyar shi yadda ba zata iya rayuwa babu shi a tare da ita ba, koda zata rayu yana cikin rayuwar ta kamar kaska. Ya fara kai matakin da ba zai iya kare kan shi daga gare ta ba, suna isa Deehar a daura musu aure kawai idan ba haka ba, wallahi zai far mata. Haka suka isa bakin gaɓɓar Deehar ya ce mata. "Saura ki gayawa wani nafasa" "Tow" Kallon Abid yayi da mamaki ya ce mishi. "Kai yaƙi ake ne?" "Tura su aka yi su kashe ku! Ni kuwa ja musu layi zuwa barzahu " "Allah ya biyaka " "Amin Ya Allah, da fatan ka samu wani abu a can?" Girgiza kai yayi yana kallon shi, kafin ya riko hannunta ta hauro sama ganin Abid da makamai yasa ta yin baya, tsantsin ya kwashe ta, ta fada cikin ruwa mugun nutsewa tayi. Domin tana fadawa wani abu ya riko kafarta,dukkan su biyu suka bi bayan ta. Kamshin jinin da ya shiga ruwan ne ya janyo mugayen kifayen ruwa suka kawo farmaki a cikin su har da kada. Kafin kace me, ya nutsa da ita cikin ruwan yana son yayi loma daya da ita, Allah ya kawo maza, rufa mishi da sara Abdullahi yayi tsoro da fargaba suka cika idanunta,.dama haka yake bai da imani, ji yadda yake sarar kada kamar ya samu dan Adam. Ai kuwa ta shiga shan ruwa sai da cikinki yayi tirtsitsi. Ta koma zata zube Abid ya amshi saran shi kuma ya rikota, suka dawo bakin ruwan. Kallon Al'ummar bakin wurin yayi sun yi cirko-cirko, ya fito da ita yayi wasu dattijan mata suka amshe ta, a wurin suka baza mayafi aka kareta, sannan suka duba kafar, inda hakorin kadar ya shiga suka shiga saka mata magani suna duba karya. Bayan sun gama lokacin Abid ya fito musu da kadar ya cilla waje. "Sun gama mu" Gyara mata rufa suka yi, ya dauke ta. "Allah ya baka nasara, ita ce Fulani Babban mu?" Murmushi me ɗauke da alamar Ih yayi musu, ai kuwa suka shiga rangad'a gud'a sosai da sosai. Haka suka kama hanya, suna kallon juna shi da Abid. "Ban gane baka samu kome ba ita fa?" "Ta amince zata aure ne amma zan nima musu yanci su koma nahara" "Me yasa baka gaya kana sonta ba, rayuwar ka, kake son karewa da ita ba?" "Babu wannan zancen zamu taimaki juna ne, idan taimaka min zan tsaya mata" "Amma kayi kuskure Abdullahi ka rasa wani irin hukunci zaka yanke sai na wannan Abin bayan kana kaunarta? Tow idan suka samu yanci tafiya xata yi?" "Shi ne ban sani ba" "Mtseeeeeew" ya wuce abin shi yana watsa hannu shi bai tab'a ganin mara aiki da damar shi kamar Abdullahi ba, haka suka isa gida. Koda suka shiga sun same mutane a gidan Raudah da YaMusa da Mahaifiyarta, ganin yadda yake dauke da Kyautah yasa jikin Raudah yayi sanyi. Haka ya wuce da ita ɗaya ya kwantar da ita, duk da an gyara gidan. Rike hannun shi tayi tana firgita, shafa kanta yayi yana faɗin. "Kwanta babu abinda zai same ki" kamar idanunta biyu ta shagwab'e fuska sannan ta cigaba da barci. Murmushi yayi yana shafa kanta, gani yake kamar gobe ba zata yi ba. Sannan ya wuce wurin kayan shi ya dauka ya fita yana kallon Abid da yake tsaye yana kallon karamar wasan kwaikwayon da Raudah take yi. Wai kuka take kamar an zage ta,rab'e baki yayi ya wuce ya sauya kayan shi, ya fito yana cewa. "Lafiya?" Ya zauna yana fuskarta Ya Musa da ita Raudah da Mahaifayar ta. "Ya Abdullahi don Allah ka dawo da ni ɗakina zan bika zan bi Allah " Kallon juna suka yi da Abid wanda yake cike tam kamar zai make yar banza. "Ya Musa kai ne ka turo ta?" "Ko daya ni asalima na kawo ta ne domin tana taya Kyautah aiyukan gida nan " "Tow, ita Kyautah ta gaya maka bata da lafiyar yin aikin ne?" "Abid " Abdullahi ya d'aga mishi hannu, "Zan duba al'amarin, ta je" Ai kuwa ta kalle shi tana faɗin. "Na gode, in sha Allah ka maida ni ɗakina ba zan tab'a bijire maka ba." "Kodan yana gani,yana ji ga shi ana hasashen Deehar ta sa shi baki isa ki bijire ba, Haukar banza kawai." Ya juya ya fita. Dariya ya bawa Abdullahi, abin da ya fahimta ba iya haka ba, har da kishi yake taya Kyautah. Haka Iyayen suka fita ita kuma ta zauna, tana son taya shi hira. "Kin san me? Tashi ki tafi bana son Kyautah ya farka ta ganki" "Wani irin matsayi take da shi ne?" "Gobe in sha Allah zaki ji." Tashi tayi tana jin kamar ta shiga dakin da Kyautah take ta shake ta. *** A bakin jama'a labarin auren Kyautah da Abdullahi ya fara yawo, har cikin masarautar bayan sallah isha, suna zaune garkuwa ya zo har gidan shi. "Barka da hutawa, yau naji labarin wai zaka auri baiwar ka?" "Ih, tow ban san labarin ba sai yanzu." "Haba nima nace haka, tow na baka Mulikah ka dai sani " "Anya zan amshi Yarka kuwa? Domin kuwa gani nake da ita ma za a iya kashe domin naga kowa yunkurin son mulki yake " "Habawa ai babu wannan zancen " yadda yake lallaba Abdullahi sai ya baka dariya shi kuwa ya gama shirinsa. Bayan tafiyar shi Abid yazo ya labarta, sannan ya ce mishi. "Ban yarda da kowa ba, a cikin su har da Yarima Shehu." "Nima na jima da sanin haka,.kuma na jima ina zargin shi." "Domin haka auren kyautah kamar farmaki muka kai musu, zasu sha jinin jikin su, sannan haka zai fito da nufin su. Daga baya ka saka ido kaga yadda abin zai karke domin Ya Musa shine Allah sarki a cikin su." Murmushi Abid yayi yana faɗin. "Mugun kwaro" Shafa kan shi yayi yana kallon kofar dakin tana tsaye, yau tasha barci yanzu ma ba mamaki yunwa ce ta tashe ta. "Malam tashi ka tafi sai gobe ka dawo" "Dan iska,.ka dai yi a hankali gobe zata zama ta ka, idan rashin hakuri ya ja maka kai ka sani" "Ni ba kai ba ne me gudun budurwa domin kar ya turmushe ta." "Banza kawai domin na tsira da mutunci na ne, amma in sha Allah zan cinye bakinta naji yadda ke ji," "Da dai kayi hakuri " "Ko daya banza " Haka ya fita yana yana mita, tashi yayi ya nufe ta. Riko hannunta yayi suka zauna. "Basamude, ka kashe kadar ne?" "Hmm! Jinki zan bar wani abin da zai kai miki farmaki ne? Ai ko bana gani ba zan bar wani abu ya same ki ba." "Ka bani tsoro ne" Shafa kanta yayi ya shiga zuba mata abinci tana ci tana kallon shi. Kamar zata yi kuka haka take jin abincin sam ba dad'i. "Abdul!" Zuba mata ido yayi ganin yadda take kokarin mishi kuka. "Tow meye?" "Basamude ai Abdul".hannun shi ya kai fuskar ta,.ya ce mata. "Kirani basamude zan amsa miki" "Yanzu haka zan yi auren ban gayawa Mama Uwa da Wabi ba?.... 500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga bank #Mai_Dambu ........ Haka suka shigo cikin masarautar, sai bin su ake da idanun, domin babu wanda ya isa ya tunkare su musamman Abid da aka ga takobin hannun shi tsirara. Shi daya ya shiga gidan Abid ya wuce nasu domin tunda suka dawo a gidan Mahaifin shi yake duk da babu kowa sai masu mishi hidima, yana shigo ba da jimawa ba, Aaliyah ta kawo mishi abinci. Baya son yadda take shige mishi duk da ba karamin kai zuciya nesa yake yi akan akan ta ba. Haka yasa tana kawo mishi abinci ya wani b'ata rai. Har zata fita ya ce mishi. "Baffa nayi maka laifi ne?" Dauke kai yayi yana faɗin. "Bana son kina zuwa nan ne ke daya, domin idan mace da namiji suka kebe na ukun su Shaidan ne" Sake baki tayi tana kallon shi kafin ta ce mishi. "Baffa Abdullahi fa da yake tare da Kyautah fa" Takowa yayi gabanta, sannan ya ce mata. "Abdullahi nayi imani da Allah ko mace ta kwanta a gaban shi babu kaya zai tsallketa ya wuce, Ni kuwa bani da tabbacin nan gaba ba zan iya rungumar ki ba, kin gane" "Na fahimta" ta fada tana ja da baya, mutum ne a tsaye kamar an dasa shi da kaɗan Abdullahi ya fishi kiba da tsawo, dan ma suna ganniyar samartaka su ne. ........ Duk abin da ya biyo baya, tsaftaciyyar kulawa ce daga Abdullahi, domin ya hanata fita ko ina, ita kuwa kunyar abinda ya faru ya hanata sakewa. Domin duk abinda yaƙe mata ba a dadin rai yake mata bai fasa ba, sai dai yawan fada da hantara yasa ta bala'in kame kanta, domin ya zama wani masifaffe kamar dama can jira yake. Kwanan su biyar da faruwar haka, aka bukaci Abdullahi ya zo fada shi da Abid. Dake labarin lafiyar shi ya bazu duk inda ya wuce nuna shi ake ana cewa ashe dama ba makaho bane. Har suka isa fadar, niman wuri yayi ya zauna Abid ya zauna a kusa da shi. Shiru Fadar yayi, Galadima da ya gama cika yana batsewa ya ce mishi. "Waye ya aike ku, gandun dajin firto kashe mutanen wurin?" Kallon juna suka yi kafin Abid ya saka hannu a bakin shi yana faɗin. "Baba Galadima akwai dan uwanka ne a cikin su? Domin dai babu wani daga cikin kabilar Hausa a cikin su kuma ba Noyawa bane,.balle a ce mun ci zarafin al'umma" "Kaiii!" Chiroma ya daka mishi tsawa. "A fada kake" "Kaiii Dattijo! Ya kasa da muryan Abid Jafar Abid Noye ne a gabanka, da ga waziri Jafar Abid Noye. Yi kasa da muryan ka. Domin tarihi baya shafewa sai an samu masu cikon shi maza yi kasa da hannun ka" kamar wanda aka bashi umarni yayi kasa da hannun shi. "Kai Zaki kayi sanyi mana, yan fashi ne mun kashe su, akwai me hujjar kama mu? Lokacin da aka shiga dakin Sarki Hayatudeen ana zuba mishi guba a cikin ruwan shan sa, tare da Maganin shi akwai hujjar kama masu aikata haka? Ko saka wasu su kashe Kubrah akwai Hujjar kama wadanda suka yi haka? Ni yanzu bata ku nake ba, ina da uzuri idan na yawaita surutu kaina ciwo yake, kar a kuma kirana fada idan ba wani abu me karfi bane domin sai na tsinke makogaron dan aikan." Mikewa suka yi a fadar zasu fita, Garkuwa ya ce. "Samari kunyi abin da ya dace. Mun gode sosai " Murmushi Abid yayi ya kalli Abdullahi suka, wuce abin su kamar babu abin da ya faru, tun daga ranar dayawan mutanen fada jikin su yayi sanyi domin lura da suka yi da Yaran sun cika zafin kai. Fitowa tayi tana kallon yadda yake fama da takuba, a ranta ta ce . "Yakusashe kana fita zai kama huci kamar zaki" Ta wuce tana tura baki, shi kan bai san yadda zai yi da kyautah ba. Da yamma can Ya Musa suka iso da iyalin shi, tunda suka shigo ya samu labarin hakan. Yana zaune Mulikah ta kuma kawo mishi ziyara, sai wani walkiya take tana ɗaukar idanu, kallo daya yayi mata ya cigaba da abin da yake. "Ranka shi dade!" Isowar Raudah yayi daidai kawo mishi dafaffiyar madara da Kyautah tayi, tsayawa suka yi suna kallon juna dukkan su uku, tab'e baki Kyautah tayi ta ce mish. "Basamude ga madaran" Amsa Raudah tayi tana cewa. "Ya Abdullahi nayi kewar ka" ta ajiye mishi. "Ki kawo min wani" ya fada yana kallon Kyautah!" "Wannan fa" ta fada tana nuna mishi, wani irin kallo yayi mata, bata san lokacin da ta juya ba, kamar zata yi kuka haka ta wuce su tana jin kamar ta make shi. "Yarima Abdullahi, Abbana ya ce yana son ganin ka?" Kamar bai ji ta ba, haka ya cigaba da abin da yake. "Ya Abdullahi" itama shiru ya mata, Cikin kisisina Mulikah ta ce mishi. "Idan Yarima ya shirya gobe zamu fita rangadi" "Zan duba" wani irin dadi ne ya lullube ta, ta shiga jan shi da hira. "Ko zan dauki wannan madaran?" "Hm" ya fada yana kallon kofar dakin girkin, ai kuwa can ta fito idanunta cike da kwalla, domin dakyar wutar ta kama, hawaye ne ya gangaro ya diga a cikin madaran, dauke kai yayi yana mamakin yadda bai mata kome ba take kuka, ita kuwa Kyautah aazabar wura wutar ce ta ishe ta. Tana isowa Raudah ta kai hannu zata amshi tiren ta kauce. Saka mata kafa tayi baki daya madarar da tiren suka tafi can zasu zube, ya tare ta. "Ki kula da kanku" ya fada yana amsar tiren da madarar. "Sannun ince baki ji ciwo ba?" Ya tambaye ta cikin kulawa, "A'a" ta fada a shake, domin burinta ta mike shi kuma ya kara matseta a jikin shi. Yana lura da yadda jikin Raudah yake rawa, haka ma Mulikah ita kanta jikinta ya mutu, wannan abin da Abdullahi yayi ko ba a fada maka ba, kasan baya ta su, domin mantawa yayi da suna wurin. Tashi tayi zubur sakamakon gyaran muryar Abid, ta kalli Raudah ido cikin ido ta ce mata.. "Wannan ya zama na karshe a tsakanin mu, kika sake min haka sai na tsagalgala namar ki, hmm" ta mata gatsine. "Ke kin san ni wacece mishi?" "Ke da shi ne kashin awaki karewar kusanci na dai gaya Miki" "Ya Abdullahi kaji baiwar ka tana gaya min magana bata san ni matar ka bace." "Da ba!" Abid ya bata amsa, "Yarima Abid kai ne a gidan?" Ta tambaye shi tana mikewa. "Ih, ya kwana biyu." "Alhamdulillahi, har zaki tafi?" "Ih, ina rokon alfarman a bani aron Yarima Abdullahi mu fita rangadi " kallon shi yayi kafin ya mai da idanun shi kanta. "Abdullahi din ne sai a hankali, abubuwa sun sha kan shi, amma idan ya samu sarari zai raka ki" "Godiya nake, na bar ku lafiya " "Mun muma haka" Haka ta fita ya rage Raudah, tana zaune sai raba idanu take, kamar wacce aka mata karya. "Abdullahi!" "Hmm!" "Abid don Allah ka bashi hakuri kome ya wuce." Raudah ta fada kamar zata yi kuka. "Tow Abdullahi kaji dai itama ta ce kome ya wuce." "Ka dauki kayan Kyautah ka kai shago a mata irin su, kamar goma ko sama da haka" "Ban gane ba" "Zaka fahimta" "Tow saurayin kwaila" Murmushi yayi yana shafa kan shi, sunan ya burge shi kuma ya bashi dariya. "Hmm!" "Don Allah Ya Abdullahi kayi hakuri!" "Abid zoka fita da ita " ya fada yana barin wurin. Zubewa tayi a gaban shi. "Don Allah kayi hakuri wallahi ina sonka" "Kina son mulki da ji da gani da magana dai ba dai Abdullahi makaho kike so ba." "Basamude!" Tarrr yaji kiran a tsakiyar kan shi. Zuba mata ido yayi, ta ce mishi. "Ina son zuwa Nahara " ta fada tana cizon bakin ta. "Yaushe zaki?" Abid ya tambaye ta, "Shi na tambaya" ta fada idanunta cike da kwalla, shi sai yanzu ya fahimci wato Kyautah irin shagwababbun matan nan ne wanda kome zasu fada maka ko zasu tambaye ka da kuka ko rikici suke fadar shi. Hadiye yawun bakin shi yayi yana kallon bakinta da ya jike. "Yaushe kike son zuwa can?" Ya tambaye ta cikin kulawa. "Ni Ko yanzu" Dariya Abid yayi sannan ya ce mata. "Kwaila ba dai yau ba" hawayen rikici ne ya kuma zubo mata. "Shirya muje" ya faɗa. "Abid yamma tayi fa, dare ya karato a hakura sai gobe mana" "Wuce ina jiran ki" Tunda ya fadi haka, Abid yasan ya yanke abinda ya yi niyya ne. Can kuwa sai gata ta shirya tsaf, shiga dakin shi yayi ya ciro wani mayafi ya lullube ta da shi. "Kar na kuma ganin ki, babu mayafi kin ji" murmushi tayi tana gyad'a mishi kai, haka suka fito tare da Abid shi ya tsaya a kasuwa Raudah ta wuce masaukin su, tana kuka ta zube a gaban Abbanta. "Ita ce Kyautah?" "Taci sunanta ai, tunda gashi ta tafi da ruhin shi. Abin da naso ki samu kenan, abin da naso ya zama Mallakar ki kenan, idan Abdullahi yana tare akwai gaskiyar da koda ya fito zai rufe idanun shi ya kauda kai domin zaman ku na har abada ne da zuri'a a tsakanin ku, amma kika shure kafa kika kai karar mu gaban Hamma Bachama." "Abba ina son shi wallahi" "Hmm! Abdullahi yayi miki nisa Yar nan, sai dai dole zai mai dake dakin ki amma ba soyayyar Abdullahi ba. Domin ba zaki samu ba." "Mai gida ina ga da tayi hakuri domin ba awa namiji auren dole " " Zan yi kuma zan fara akan ta, domin kare kaina da Laifina dole Abdullahi ya amshi Yar da zan bashi a karo na biyu, ai ba cewa yayi baya sonta ba, shi da kan shi ya bukaci yana sonta da haka zai dawo da ita." ----- Gidan Hamid Garkuwa. "Abba kana ganin zai soni kuwa? Yarinyar da take mishi hidima, ta gama da shi fa wallahi baki daya bai da nutsuwa sai nata, faduwa tazo yi ya tare ta kamar wata matar shi!" "Dole yq aure ki, dole na kare kaina da auren ki a gare shi, duk abin da za'a yi a watan bawa zan bashi aurenki domin ta hana ne zan tsira da rayuwata, kar ki damu da baiwar ki damu da Yar Ya Musa Raudah domin faffatawar daga kanta za a fara.... 500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga Union bank #Mai_Dambu ........... Intermission Kallon ta yayi na wani lokaci, ya ma rasa ta cewa kawai murmushi yayi sannan ya ce mata. "Shi kenan zaki gan su, bayan nan akwai wani abu?" "Kayi min alkawarin babu abin da zaka min? Kuma ba zaka raba ni da su ba." Kura mata idanu yayi yana son Yan uwanta dayawa bayan sun din kashe ta suke son yi. "Nayi alƙawarin amma matukar suka cutar dake ba zan iya dakatar da kaina akan su ba." "Na yafe musu tun kafin su cutar dani" ta fada tana kallon shi. "Ni bana yafewa munafiki amma ina yafewa makiyi. Idan wani abu ya biyo baya ba zan yafe musu ba." Kallon shi tayi yadda ya tsatsarta da idanun ya sata sunkuyar da kanta. "Na amince, amma ina niman Alfarman duk lokacin da suka yi laifin ka sanar min zan baka hakuri sannan zan baka damar ka hukunta ni, su din kamar nauyi na ne" Shafa kanta yayi yana faɗin. "Da kowa kamar ki yake, da babu sauran abokan gaba da munafukai" "Bai zama dole kowa yaso ka ba, amma wajibi ne kai ka so kowa"shafa kanta yayi yana faɗin. "Yau ne ranar ki ta kashe anan." "Ina zan tafi?" "Zaki koma wancan bangaren ne, bangaren da Mahaifiyta ta rayu kafin rasuwar ta" "Ayya na zata a nan zan zauna" "A'a ba zaki zauna a nan ba" "Abdul" ta kira sunan shi a hankali, "Na'am" "Kayi min alkawarin ba zaka tab'a kyamar addinina ba" murmushi yayi ya shafi fuskarta. "Me kike so bayan shi" "Yan uwana" "An gama Easter" da sauri ta kalle shi, sumbatar goshinta yayi yana faɗin. "Ba zaki tab'a kuka domin Ni ba, amma qaddara idan tazo haka dole mu karbe ta." Gyada mishi kai tayi tana rike hannun shi. Kusan wannan daren yafi kowani dare daraja da muhimmanci a gare su, dan sun yiwa juna alkawarin zama da juna tare da amana, tasan a da can Abdullahi yana d'ago mata kafa. Hamma tayi tana gyara ƙwanciyar ta. "Basamude" "Na'am!" "Ban iya girki ba" "Zan koya muyi tare" "Basamude!" "Na'am" "Kar ka gaji da hakuri da ni" Jan numfashi yayi sannan ya ce mata. "Zan iya jure zama dake sama da zama da kowa, ke da Abid zan zauna da ku domin Allah zan zauna da ku domin kaunar da nake muku" Jin tana sauke numfashi ya tabbatar mishi da cewa tayi barci, ya gyara mata kwanciya a zauren ya sakata a gaba yana kallonta. Da asuba sai da ya biya wurin Uwar bayi, ya gaya mata abin da yake shirin yi. Wayyo Allah kamar ta goya shi. Haka ya ya tafi ya saka Ladi a gaba suka nufi sashinsa tana ta barci har da rufe ta yayi. Jan mayanin Uwar bayi tayi ya tashe ta. "Maza tashi" "Barci nake ji" "Maza tashi na ce kafin a daura auren kina barci asarar. Tashi tayi zaune tana kallon su, sa taji abun wani irin yanayi mara iyaka, a can masalaci kuwa shammatar kowa Abdullahi yayi, shi da Abid da Ya Haruna, aka daura auren shi bayan an idar sallah asuba, kuma dan batalikin nan ya saka fuska kamar bashi ba, ya hana kowa magana. Kallon shi Garkuwa da Ya Musa suke, idan da wani zai gaya musu shirin shi da sun dakatar kai,auren shi da kyautah kamar a ce dirar aradu ne domin ya girgiza zukatan su. "Tow sati me zuwa za a daura auren ka da Rahdia" "A'a sai dai Mulikah domin ita ce Baba Hamidu ya bani ita tun ba yau ita kyautah kuma ita ce zabina." "Hmm! Raudah fa?" Tsaki Galadima yayi yana faɗin. "Akwai wacce ta fi kowa asara irin Yarka ce? Ta samu dama ta sake. Abdullahi na gaya maka auren ka da Radhia babu fashi " "Tow Galadima ka dai san ba ayi wa namiji auren dole" inji Garkuwa da karen shi ta kama kura, a zabure Galadima ya mike kamar zai rufe shi da duka, Abdullahi ganin ya gwara kansu, ya tashi shi da Abid suna dariya suka bar musu masalacin, kafin kace me an fara buga ganguna da algaitu. Tun kafin ya isa gidan Magajiya ta ce a gaya mishi ya turo amarya wurinta, bawan Allah nan yayi mirsisis ya ce baya buƙatar kowa akan Matar shi yasan halin gidan su yanzu a jefe mishi matar shi. Kamar dirar mikiya haka Mama Uwa da Wabi tare da Sabuwa suka ji labarin daurin auren kuka Wabi ta saka. "Duk yadda aka yi asiri irin na Kiristoci ta mishi ya aure ta, ba sonta yake ba." "Kwarai Wabi kowa yasan ai ya gama da ita kuka ba naki bane share idanun ki,.dole ki Abdullahi ya zama naki." Wasa wasa suka hargitsa kansu, kowa a cikin masarautar mamakin wannan auren daga dama ba labari. *** Farfasa kayan shi yake yana ihu, tare da cewa. "Kyautah tawa ce" "Kome zaka yi zaka yi sai dai kayi amma Kyautah kan kasan Matar Abdullahi ce,.idan ka kuskura kayi shirme mutuwa zaka yi" Namir ya gaya mishi . :::::::::::::::::::::::::::::::::::::: Auren Abdullahi da Kyautah, zaburar makiya yayi domin ta ko ina kowa yana shan alwashin matukar yana raye Abdullahi da Kyautah ba zasu zauna a wuri guda ba. Yayinda Uban gayya ya shirya tsaf domin kare rayuwar Kyautah. Can wurin la'asar Uwar bayi ta kira Mama Uwa da Wabi, su kebe domin ganawa. "Auren cin amana ko Kyautah? Bayan kin san cewa ke din Sadaukarwa ce ga nahara, hankalin ki ya kwanta dama kun saba da kwakule juna sai ku cigaba tunda ga damar haka ya samu, wacce bata san ciwon kanta ba. Mama uwa tashi mu tafi ba zan tab'a barin ku , ku samu zaman lafiya ba matukar ina raye wato dan nayi mu'amala da Arshan shi ne bari ki auri Abdullahi tow kiji da kyau wata sati za a aura mishi Mulikah." Duk da sun hanata, magana haka suka gama cin zarafin ta kamar yadda yayi musu, sannan Mama Uwa ta ce. "Duk abin da ya miki ko rike hannun ki yayi, tow ki gaya min zan turo baiwar da zata na gayawa Wabi." "A'a Mama Uwa sai dai na shigo a matsayin baiwar domin kin san kanta rawa yake idan ba ina ganin su ba, ba zata shiga hankalinta ba. " "Kin ji dai sai ki gaya mishi Wabi tana cikin masu miki hidima" "Tow" Bayan tafiyar su, ta share Idanunta sai ga Raudah ta shigo har dakin. "Arniya mara addini, bayan maguzanci bai isa ba sai da kika mishi asiri irin naku na arna ki sani Abdullahi nawa ne ko zaki mutu sai na dawo wurin shi, jaka karuwa waye bai san abin da kika yi a masarautar nan ba." "Ban cika damuwa da haushin mahaukacin kare ba,.nafi damuwa da munmunin kare me bakin baki" Kyautah ta gaya mata haka, "Ke ni kike gayawa magana?" "Hala ke kanwar gyatuma ta ce da ba zan gaya miki magana ba, lokacin da kika ce baki yin shi kin zata kowa sakarai ne? Ai ke da Abdullahi nan gani nan bari dumammen mayya " Kan Kyautah tayi ita kuwa ta fashe da dariya tana faɗin. "Ai ko mi lalacewar masa tafi kashin shanu, haka kome kankantarta gawan giwa tafi kwando goma, Malama fita karki lalata min daren farkona " ta nuna mata, cikin takaici ya juya a bakin kofar ta hadu da Abdullahi da Abid. "Abdullahi meye Arniyar nan ta fini?" "Gudun duniya da kwadayin abin cikin ta, ta aure ne bawai dan na isa ba, ta aure ni ba dan na kai ta aure ni ba,.ta aure ni ne domin ta taimaka min bata aure ni dan wani abin burgewa ba, asalima samun mace irinta da zata aure ka zuciyarta babu algus ai duniya ce " "Abid don Allah kace ya dawo dani " "Lokacin da kika kai shi wurin Hamma bachama kin manta akwai ranar yau ne? Ko Abdullahi yace sai dawo dake sai na yake shi ya daina numfashi." Ya gaya mata, karshen kiyayyar da yake mata kenan, ya kara da cewa. "Shi din mallakin Easter Jacob ne" Tana ji tana gani bayi mata suka yi waje da ita, tana zaune a tsakiyar shimfidar sai kallon shi take. "Basamude kayi kyau" Dariya Abid ya kunshe, lallai fa Basamude. Haka ya musu nasiha, tare da musu bankwana yana fita Uwar bayi ta shigo da katon tire da kayan abinci, godiya yayi mata, ita kuma ta musu bankwana. Ganin kaza yasa Kyautah sauka a gadon, ta cire lullubin ta fara ci tana girgiza kai. "Ta nan kika fi auki " sai da taci har ya ishe ta, kafin ta shiga ban daki tayi wanka, kamar yadda Uwar bayi ta ce mata, tana fitowa ta samu baya dakin. Kwanciya tayi bayan ta saka wata doguwar riga. Tuni barci yayi gaba da ita. --- Cikin dare taji kamar an takurata a wuri guda, dakyar take jan numfashi. Bude idanu tayi tana kallon shi. Wato da ta buga wani tsalle ta dirka can gefe guda Jikinta yana rawa. "*Ƙarki sake ya kwanta dake wuri ɗaya, domin ke sadaukarwar Nahara ne, idan kika sake haka ya faru har wani abu ya shiga tsakanin ku, baki daya mutuwa zamu yi hatta ke burin ki bai cika na ganin Mahaifiyar ki ba"* "Zo nan ki kwanta" Ya fada mata, *Zai ta lallabaki domin kizo ki kwanta, tow abin da arshan yake mana shi zai miki, kin ga Arshan yan mata sun mutu babu iyaka a wurin shi dan haka kika sake ya saka miki dodon wandon shi mutuwa zaki yi ko Mama Uwa* " A'a ni ka kyale ni!" Ta fada Jikinta yana rawa,.zuba mata ido yayi kafin ya ce mata. "Shi kenan zoki kwanta" ya sauka a gadon ya dawo kasa ya kwanta, tsalleke shi tayi ya koma gadon ta zauna bata yi barci ba, har sai da gari ya kusan wayewa tana kallon shi ta tafi masalaci, kafin ta kwanta barci yayi gaba da ita." Koda ya dawo bai tashe ta ba,.yayi wanka ya tafi fada. Yana zuwa ba zato ba tsammani, Tafida ya ce mishi. "An baka Magajin garin Deehar, wata sati idan za a daura auren ka da Mulikah sai a yi bikin baka sarautar" Murmushi abid yayi sannan ya ce musu. "Allah ya taya shi riko! Allah yasa ba wata manufa a bashi muƙamin" Daga haka ya yi shiru, haka Abid yayi ta niman magana da tsokanar mutanen fada, domin kawai a tanka mishi yayi tijara, har an tashi a fada zasu fita Chiroma ya ce mishi. "Tunda har yau babu waziri me zai hana a bawa, Abid Jafar Abid. Sai a bashi Radiah tunda." "Sarautar dama ta gidan mu ce, ba laifi amma batun Radiah a kai masukin, a bani Aaliyah ita nake so" shiru kowa yayi suna kallon shi wato Abid idanun shi a bude suke, ya mike yana faɗin. "Nifa ita nake so, idan kuma Yarima Shehu bai bukatar zama suruki dani ba damuwa" "Waye zai jarumin namiji irin ka, me dakawa yan maza gunba...... Karshen BOOK 2 zan tafi hutu Asabar da Lahadi ba zanyi update ba, sai Monday😍👎🏽 500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga Union bank #Mai_Dambu ........ Abdullahi yana kallon yadda Yarima Shehu yake rawan jiki a jin Abid yana son Yar shi, wani abin da yake bashi mamaki yadda wasu lokutan Yarima Shehu yake nunawa bai da ciwo bayan akan fuskar shi yana iya nuna ainin asalin shi. Ya fadi cewa zai amshi Abid ne amma a cikin kwayar idanun shi bai ga wannan al'amarin ba, haka yana nufin yar shi itama makami ne a gare shi, ko wuta ake kurba mishi yasan dai yar shi ba zata tab'a auren shi ba, tunda abu daya ne ya samar da su. Tow kuwa Abid ya dace ya bawa Auren yar shi ba wani ba, amma bari ya ga iya gudun ruwan shi tunda dai gashi akan fuskar shi da jama'a ya amshi tayin Abid bari ya gani me zai faru gaba domin abin da mamaki. *** Tun ranar da suka kwana yana can tana can, bata kuma ganin shi ba asalima daga ita sai Ladi da uwar bayi ta turo mata, sai take jin kadaici kamar ta rasa wani abu, yau da al'adar maranta ya fara ciwo, bata cika yin abin ba sai ta shafe wata kusan bakwai takwas kafin ya dawo, ko wancan ranar ita bata san zai zo ba. Kuma bata san shi ba ne. Amma yadda take jin har cikin ranta tana kewar shi. Fita tayi kanta babu mayafi sai tufke gashin da tayi baya, ta fito can filin gidan, ta baya tana shaƙar iskar yammacin ranar, hango shi tayi ya dauke katon kututture icce a kafad'ar shi, kugun shi daure yake da wani irin zani ya mata nadin kunzugu. Daga yalwataccen gashin kirjin shi take kallo har zuwa cinyoyin shi da suka yi murd'a murd'a, yadda gabanta ya shiga bugawa da sauri da sauri, shi ya haifa da fitar wani irin jini daga mararta wadda ya saka mata ciwon mara sosai. Zata iya kiran ganin shi da tayi haka shi ya haifar mata da wannan yanayin. Lumshe idanunta tayi tana cizon bakin ta, a hankali ta juya zaurenta, ta zube a kan shimfidar alfarma da aka zagaye ko ina na zauren da shi. "Uwar ɗakina, wani abu ke damunki?" Lumshe idanunta tayi tana k'amk'ame marar ta. "Cikina yana ciwo" Ta fada kamar zata yi kuka, bata kaunar a tab'a ta, shi yasa take kara k'amk'ame jikinta. "Kar ki tab'a ni " Ta fada da sauri, idan ta fara Uwar bayi bata yarda ta tab'a ta,.domin ji take kamar uwa ake dandana mata a fatar ta. A dan dame Ladi ta mike ta ficce ta nufi inda yake faman d'aga icce. "Ranka shi dade, a gafarce ni. Uwar dakina bata da lafiya sosai" "Hmm" ya fada yana cigaba da d'aga iccen, juyawa tayi ta koma ta tsaya a kan ta. Ganin yadda take juya kai yasa ta itama jin kamar ciwon a Jikinta yake. Ko yau da jiya ya lekata tana barci fa, shekaranjiya kuwa basu yi kwanan aminci ba, shi yasa ya nisance ta domin zuciyar shi zata iya jagorantar shi ga aikata wani abu na daban. Baya son ya je mata da bukatar shi sai sun shaku a turbar aure baya son ya mata abin da zata fara ganin kamar abin da yasa ya nime aurenta kenan. Ajiye iccen yayi ya nufi cikin gidan bayan ya saka rigar shi. "Wash cikina, wash bayana wayyo kataryata. " Sautin muryanta ya mishi Barka da zuwa. *Dama ya lafiyar giwa* "Sannu" ya furta a hankali, lumshe idanunta tayi tana rike cikinta. "Tun yaushe ta fara?" "Yau ta fara da ciwon kai, amma zuwa yanzu ciwon ya ci karfin ta." Kai hannun yayi zai tab'a ta, ta fashe mishi da kuka dole ya kyaleta yana kallon yadda jikinta yake rawa. "Bata son a tab'ata." "Kira min Uwar bayi" "Tow" Kuka take sosai tana juyar da kanta, rungume ta yayi ta shiga dukar kirjin shi da yakushe shi. Matseta yayi yana me tura hannun shi bayan rigarta, yadda yake shafa bayanta zuwa kugunta yasa ta komawa tayi luff a kirjin shi, hura mata iska yake a kunnenta yana shafa bayanta, a hankali kukan da rigimar ya ragu, sai shashekar kuka da take yi,a hankali hannun shi ya dawo gaban rigarta ya kamo na fulaninta, ture hannun shi tayi tana kokarin barin jikin shi, ya kuma rungumar ta. "Assalamu alaikum!" Sallamar su Uwar bayi yasa ta kwace daga jikin shi. "Amin wa'alaikumunsalam," ya amsa yana kallon yadda Kyautah take kuka sharshar. "Ranka ya dade, meke damun ta?" Iskar bakin shi ya fesar yana kallon Kyautah ya ce mata. "Hm, ban sani ba" Matsowa uwar bayi tayi zata tab'ata ta ce. "Ni dai kar ki tab'a ni" "Abin ne yazo kenan?" Kuka ta kuka saka mata, dan dole ta fita can sai ga magani ta hado mata,dama tana da ajiyar shi ta wanke. Ta kawo aka shiga dafa mata, tana kwance a wurin shi kuma yana tsaye yana kallon yadda take juyar da kai, can uwar bayi ta kawo maganin a kofi ta bata, Dakyar dakyar take hadiye maganin. Can aka kuma kai mata ruwan zafin ban daki, tana tashi ashe ta bata jikinta, yana ganin haka ya saka hannu ya dauke ta, ya kaita ban daki ya ajiye ta. Sannan ya fita ya zo ya samu Ladi zata tab'a shimfidar ya ce mata. "Bari" "Tow" a hankali ya ya kwashe kome na wurin ya kai dakin shi, da kan shi ya gyara kome, sannan ya shiga daki ta wanke kayan da tab'a, ita kuma tana wurin Uwar bayi tana wanke ta. Sai rufe kirji take,.bata damu da haka ba. Ita dai ta gyarata, sannan suka fito har ya shanya kayan. Dakin girki ya nufa ya shiga kallon abubuwan da yake cikin dakin. Fita yayi yasa aka kira mishi Abid. "Ka yanko min kaji hudu" "Tow, amma me zaka yi da su?" "Ina ruwanka?" "Tow" ya juya ya fita can kuwa sai gashi da manyan zakaru uku a yanke, ya shiga dasu gidan, dan wulakanci irin na Abdullahi cewa yayi. "Gyara min ina jiran ka" "Kasan dai ni ba bawanka bane?" "A'a cewa nayi taimaka ka gyara min" dake ya fadi maganar da girmamawa take Abid ya fara aikin shi, sai ya kalli Abid ya kunshe dariya, wannan abin tun suna samari idan suka shiga daji kama fakara da zabi suke su gashe su adaji. Yana gamawa ya amshi kajin ya fara aiki kafin kace kwabo sun hade aikin su, domin Ya Haruna ya koya musu girki, sai magariba suka gama. Abid ya wuce gida yayi wanka. Yana cikin wankar yaji kamar mutum a bakin kofar shi. Karamar wukar shi ya dauka ya rike tare da jan mayani ya daure kugun shi, hasken wurin a ka kashe. Cikin zafin nama ya bude labulen ban dakin. Daga hasken da yake shigowa wurin ya fahimci mace ce. "Wacece?" "Aaliyah!" Mai da wukar yayi ya zuba mata ido. "Me kika zo yi?" "Naji ance an baka aure na ne, kuma baka tab'a zuwa ba." "Shi ne kika kawo Kanki?" "A'a" "Tow meye? Jeki lokacin sallah yayi" Takowa tayi gaban shi tana me, sunkuyar da kanta a daidai kirjin shi, d'ago kanta yayi yana kallon fuskar ta a cikin duhu, bakin shi ya kai kan nata kamar zai sumbace ta, kuma sai ya fasa. "Jeki gida ko" Ya juyar da ita, suka fita har bakin kofar ya tura ta. Ya rufe kofar, yana jin tafiyar ta. Juyawar da zai yi yaji an yanke shi da wuka bayan shi, tafiya yayi kamar zai fadi ya dafe kofar ya tsaya cak. Kashe wutar fitilar dake zauren aka yi, bau motsa ba aka sake tawowa da gudu za a caka mishi. Cikin zafin nama ya kaiwa mutumin mangari. Can ya hantsila, ya dake zuwa ya shure shi ta daku da bango, sannan ya cigaba da take shi, sai da ya suma kafin ya koma ban daki ya daure ciwon da kyau, buga mishi kofa Abdullahi yayi ya je ya bude mishi kofar. "Lafiya ya wutar a kashe?" "Hari aka kawo min, kuma da hadin gwiwar Aaliyah yau sai ta gaya min uban da ya turo ta " "Idan kuma bata sani ba fa?" Abdullahi ya tambaye shi, "kasan abin da zaka yi ma tukun? Kunna wutar naga waye?" Kuna wutar suka yi,karshe a gidan suka yi sallah magariba,Abid suka ga ba wani Babba bane yaro ne kuma hannun damar Barde. "Rabilu ko?" Gyada kai yayi sannan sunkuyar da kan shi. "Waye ya aiko ka?" "Ku kashe ni da son sanin waye ya aiko ni." "Tare da Aaliyah kuka shigo " ganin yana niman mafita da sauri ya ce. "Ih, ita ta bude min kofar ma" naushin iska Abid yayi. "Karya kake Aaliyah ba zata bude maka kofa ba, ka shigo bayan ta mai da kofar ta rufe amma bata san da kana abin bayanta ba." "Abdullahi idan kuma da hadin bakinta fa?" "Ba wani fa" "Tow shi kenan" "Na bar ka amma tabbas da hannunta." "Babu hannunta, sharri zai mata " Take suka hargitsa mishi lissafi ta ha yar musun da suka saba. "Bata san kome ba" ya furta kallon juna suka yi. "An bani damar kashe ne, amma bata san ina bibiyar ta ba." "Waye ya turo ka" "Idan ba gaya maka wanda ya turo ni, karya ta ni zaku yi dukkan ku rayuwar ku tana cikin hatsari" "Allah da gaske?" Abdullahi ya tambaye shi yana daukar wukar da yake yashe can, daukar mayafi yayi ya rufe bakin shi. Cikin rashin mutunci Abdullahi ya kama yatsun kafar shi ya yanke su baki daya. Yana jin yadda yake ihu har ya suma. Murmushi yayi sannan ya ce "watsa mishi ruwa." Abid ya watsa mishi,ai kuwa ya farka yana ihu. "Gaya min na sake wanke wancan biyar din?" "A'a wallahi sako aka bani" "Waye?" "Barde" "Dan banza" ya fada yana wurga da wukar, suka fita da Abid. "Me zamu yi?" "Uzairu, kaje ka same shi ka gaya mishi ya watsa mana masu bakaken kaya. Kana dawowa kuma zamu shiga cikin gidan." "Tow" Tafiya Abid yayi har gidan Uzairu, ya gaya mishi sakon Abdullahi. "Tow an gama" Dawowa yayi ya gayawa Abdullahi, murmushi yayi sannan ya ce mishi. "Mu shiga" "Tow" Kashe wutar zauren suka yi, ai kuwa suka kaure da fata har da yankar jikin juna. Garin fadar suka kunce shi, ya fita da gudu bai tsaya ba. Riko hannun Abid Abdullahi yayi suka sake kunna wutar zauren. Waje suka fito ya bace. "Subhanalillahi sannu" Abid ya fada yana kallon cikin Abdullahi da ya yanka da wuka. "Kar ka damu aikin ne dole mu dauki kasada" Rungume shi Abid yayi yana faɗin. "Na gode" "Sake ni karka sumbace ni" Dariya yayi yana jan gashin kanshi. Haka suka sakawa juna magani, suka nufi masallaci. "Kasan me? Dole zaka sake amfani da wannan damar, domin sake jefa kuri'ar mu inda ya da ce" "Me fa?" Tab'a jijjiyar wuyar shi yayi, aikuwa Abid ya zube a wurin, saka hannu yayi ya cire daurin da ya mishi a saman ciwon shi, sannan ya saka hannun shi sai da ya tab'a fatar jini ya fara zuba, shima ya fama na shi ciwon. "Kayi hakuri dan uwa ba koda yaushe, ake nunawa makiya nasara ba. Kamar yadda suke a haukace haka zamu bi dasu." Daukar Abid yayi ya wuce masalaci, daidai za a fara sallah kawai aka ga Abdullahi dauke da Abid. Shima kuma ya zube a wurin wanwar, ai a take hankalin mutane ya tashi musamman talakawan da suke zuwa masallacin fada sallah. "Innalillahi wa'inna alaihil raju'un, hari aka kawo musu? Sun mutu ne?" "A'a, Ina Ya Musa da Haruna?" "Lafiya?" "Su nan" ai hankali tashe aka dauke su zuwa gidan me magani, koda suka isa. Abdullahi yana jin su. Haka suka gama bawa Abid kulawa, Ya Haruna yana tsaye ya Musa kan fita yayi abin shi. Tashi yayi zaune, me maganin ya ce. "Ranka shi dade" "Yallabai!" "Shii!" "Ku rufe ciwon Abid ba matsala, ya farka daga gajeriyar suma. Ya Haruna" "Na'am" "Ka kula da kyau" "Tow" haka suka kula da Abid har ya farka, a tare suka yi sallah isha kafin suka koma suka kwanta. "Meye nufin haka ranka shi dade?" "Zaku gani " ..........500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga Union bank #Mai_Dambu lbishirinku mata masu Duniya mata masu Abin Atata dake nake hajiya idan kinaso kayan gyara yan gaske tau kina da damar ziyar (Dakin Amarya )domin dawo da martabarki kimarki a gurin megida har ma da Aboka huldarki A dakin maryan nane zaki samu 1, garin sabaya me kyau haka kuma Akwai garin lakuse wanda zai gyaraki ciki da wajenki ki koma tamkar halwa jikinki yi luwai luwai fatarki ta goge haka nonuwanki zasu ciko suyi cirko cirko suna tsokanar megida matarda zatayi yaye da yan mata ma duk suna iya Amfani dashi . 2, A Dakin amarya munada mayyukan kamshi da gyaran jiki haka kuma muntanadi mayyukan gyaran gashi akwai hadin buzaye mesa gashi taushi laushi da kuma santsi 3 hakama bangaren kayan mata suma ba'a barmu a baya muna hadin kaya masu inganci akwai hadin kinfi Amarya akwai zumar karya gado akwai hadin sabuzu kuwa akwai hadin dan bagigita akwai kalolin kaza dakuma tsimi da kuma kalolin san matse domin karin bayani sai ku tuntubi wanam Lambar 0805 086 4183 kokuma sakon karta kwana ta wanam lambar a man hajar WhatsApp 08164614675 kokuma saadatusadik@gamil.com sayen nagari maida kudi gida muna aikewa da sako gari gari kuma inganci kayanmu ke sayar dasu da ikon Allah ku garzayo dakin amarya muna nam garin sokoto ....... Hawaye ne ya zubo daga idanun shi, ya gyada mata kai yana faɗin. "Sun san cewa, kin san abin da suka aikata" Girgiza mishi kai tayi itama hawaye na zuba mishi, ta ce mishi. "Babu wanda ya sani, sai ku da nake baku labarin" "Mu shiga cikin gidan" Abid ya fada yana dafa Abdullahi. Rike hannun juna suka yi, suka shiga cikin gidan. Jin motsin an shigo yasa ta fitowa ganin su tare da Uwar bayi yasa ta sauke ajiyar zuciya. "Zo nan" Uwar bayi ta kirata, kallon shi tayi taga shima ita yaƙe kallo, idanun shi na zubda kwalla, a rud'e ta isa gaban shi. "Basamude" janyota yayi jikin shi ya rungume ta, yana kuka kamar Yaro. Duk yadda ka kai da rashin imani idan kaga yadda Abdullahi yaƙe kuka rungume da Kyautah zaka fahimci ya rasa mafita. "Ya isa haka" itama ta fad'a cikin kuka. "Nifa an gaya min samudawa basa kuka, me yasa kai kake kuka? Ka tuna da Mama ne?" Sake k'amk'ame ta yayi yana jin kamar tana tuna mishi abin da ya ke mishi kaikaayi, a hankali ta kai hannunta bayan shi ta fara shafa bayan shi har ya fara sauke ajiyar zuciya. "Tun jiya kake kuka, kanka zai yi ciwo." Ta fada tana janye shi a jikinta, ta dan tab'a goshin sa. "Zauna na nimo maka magani, zaka yi zazzaɓi." Ta juya da sauri ta nufi ɗakinta. "Mahaifiyar ka, ta roki Allah ya baka macen da zata kula da kai, Allah sai ya baka wacce ita kanta bata san lokacin da ta samu kanta da fadawa rayuwar ka ba, Abdullahi me ya fi haka dad'i?" Ta tambaye shi, magani ta kawo mishi, ta ajiye tana kallon shi. Riko hannunta yayi ya zaunar da ita a gefen shi. "Bude" ya mika mata kunshin kayan, a hankali ta bude tana kallon kayan Kwalliyar matan sarakuna ita a wuyar Fulani Babba ta tab'a ganin irin wannan abin. Dauka yayi ya cire mata na kunnenta, a hankali ya saka mata kome saka mata yake. Jin kunnen ta ya fara nauyi ta ce. "Basamude waɗannan fa?" "Kayan Kwalliyar Umman shi ce, ta ce a baki." Uwar bayi ta fada tana kallonta. Wani irin abu ne ya tsaya mata a rai, kafin ta janye jikinta a na shi tana kallon shi. Hannunta ta kai fuskar shi tana faɗin. "Idan na mutu, haka zaka yi kukan kewata?" Rufe mata baki yayi yana faɗin. "Zan sab'a miki, hakkina nima miki lafiya." Ya fada yana kara rike hannunta. "Uwar Bayi, yanzu muna shirin kai farmaki ne meye tunanin ki?" Shiru tayi kafin ta ce musu. "Yaki dan zamba ne, idan kuka bisu da karfin gaske ba zaku yi nasara ba, domin duk da basa shiri da juna zasu taimakawa juna, don haka a shawarce. Ku zama irin su ku koyi halin su ta nan ne zaku fanshe abin da suka muku, ga damar haka ta same ka, domin haka sai ka kara himma " Ta mike tana faɗin. "Mahaifiyar ka tana da saka rai akan zaka iya, ni kuma ina da saka ran samun nasarar ku don Allah kar ku fadi domin sauran sun fadi sau babu adadi kafin suka yi nasarar samun ku. Abid Mahaifinka yasan zaka dawo zaka taya shi kar yarda haka ya kwace tsammanin shi." Gyada mata suka yi, tana fita kusan sai suka bawa Kyautah tausayi, bayan tafiyar Uwar bayi ta shiga madafi dauko abinci. "Itama Uwar bayin ba abin yarda bace, domin zata iya nuna mana tausayawa daga baya ta koma jikin su." "Sai dai ko babu kome ta nuna mana hanyar daukar mataki, me ka gani?" Abid ya tambaye shi. "Ih, da haka amma kuma ba zama nata zamu yi aiki da shi ba." "Me ka shirya " "Makirci " Kallon juna suka yi, sannan ya mike tare da cewa. "Da gaske?" "Ka shirya?" "Na shirya " fitowa tayi da tire, dauke da kaza gefe madara ce. "Gashi zaku tafi na kawo " "Zauna kaci Abid" "Sai dai ka zauna muci " "Tow shi kenan " Zama suka yi suna ci Abdullahi yana bashi labarin abin da zasu aikata, sai gyada yake yana murmushin mugunta. *** "Barde da sauran su, sun b'ata sakamakon harin da aka kai Ya Haruna kai da Me magani ne a wurin, taya suka b'ata babu alamar su?" "Ni ban san me ya faru ba, kuma dama an kai musu hari ne su Abdullahi kenan dama." "A'a ba yadda kake tsammani bane" "Tow, gaskiya daga ni har me magani muna wurin domin anan na kwana" "Ikon Allah, shi kenan tashi ku je" Haka suka tashi suka bar shashin Fulani Babba. Wacce hankalinta yake tashe. Suna zaune Abdullahi da Abid suka shigo cikin gidan, zama suka yi suna kallon Fulani Babba. "Fulani Babba!" Abid ya kira sunanta sannan ya ce mata. "Abdullahi yana son a bashi auren Radiah " Shiru suka yi domin basu kawo kome a ransu ba,kuma Abdullahi shammatar su yayi a lokacin. "Auren Radiah? Tow Mulikah fa?" "Ita ai ba cewa yayi yana sonta ba, cusa mishi ita aka yi" "Tow mun fahimta ai dama dole wata rana ya dawo Niman ta, tunda yar uwar shi ce." "Tow an bashi ita an bashi amma ya zaka yi da Mulikah?" sai lokacin Fulani Babba tayi magana. "Ni kawai Baba Galadima ya shiga maganar ya gayawa Garkuwa na fasa" "Aikuwa tunda baka so, babu dan iskan da zai maka auren dole dan haka ka tafi zamu ji da Garkuwa. Kaji kar ka damu, kuma zamu saka a baka tsaro yadda babu me cutar da kai" gyada kai yayi suka sannan kafin suka bar gidan. A hankali suke tafiya suna tattaunawa, suka hadu da Ya Musa. Sam fuskar shi bai nuna alamar damuwa, firgicin shi a cikin idanun shi zaka hango ba a kan fuskar shi ba, domin ya iya boye b'acin ran shi. Shi kuma Abdullahi kuntatta musu yake son yi, domin haka ba tare da sun kawo kome a ransu ba, suka tsaya suka gaisa, sannan suka wuce abin su. "Idan na ga mutumin nan ko? Hmm" "Me zaka mishi?" "Kashe mara mutunci mana" ya fada yana jin kamar ya kamo ya musa ya mishi yankar rago. "Tow a danna kiyayyar ka, in sha Allah wannan zuwan zai zame musu tashin hankali" Haka suka iso gidan, tun a bakin kofar Abid suka ga Ya Haruna. Shiga cikin gidan suka yi sannan suka ce. "Sun tambaye ka ba?" "Ih, tow yanzu ma wai garkuwa da Chiroma suna nima na a fada" "Kar ka razana, nima hujja suke kuma dole sai an samu gawarwarkin ai ko? Su kuma Uzairu ya kai su inda ya da ce, koda sun samu gawarwarkin kawai zasu gani ne amma babu yadda za su yi damu,domin basu da hujjar kama mu" "Yawwa Yaran albarka bari naje" "A'a muje dai" Haka suka kuma Fitowa suna nufi fada, inda ake zaman jiran su. Har suka isa hankalin shi kwance, kamar ba su ba. Sai da ya shiga kafin suka bi bayan shi, suka zauna suna masu mika gaisuwa. "Ya Haruna, jiya mun samu labarin an kai muku hari da fatan babu abin da ya same muku, domin mun saka a kamo maharan?" A rikice Abid ya mike yana rawan jiki. "Mu za a kashe? Me muka yi musu? Innalilahi Abdullahi mu bar Deehar kar a kashe mu" Murmushi Abdullahi yayi yana faɗin. "Tow kai tsoron me kake ji?" "Tsoron kar na mutu, tuzuru ban yi aure ba" Shiru fadar ya dauka. "Ya Haruna, baka ce kome ba" "Gaskiya daren jiya ina tare da su, babu inda na tafi har asuba yayi suka koma gidajensu." "Tow kuwa su Barde..." "Kenan daga fadar deehar aka tura su, kashe mu?" Abid ya tambaye su. "Saurin me kake Abid" Abdullahi ya riko hannun shi yana kallon Chiroma. "Kenan daga nan aka tura su?" "A'a Abid ba daga nan bane, kawai ba a ga Barde da tawagar su bane, kamar yadda ya faru lokacin da aka tura su kashe Kubrah da Ya Musa da D'anta? Sannan anya Kubrah mutuwa tayi a ranar?" Kallon jjna suke a rikice, kamar yadda ba su zata maganar zata fito daga bakin shi ba. "Koda yake a wancan lokacin nasan za ayi bincike a nime mutanen da suka kashe su, amma ai naji labarin Waziri Jafar a gaban jama'a aka kashe shi, shima babu tabbas ko? Tow jibi za a daura auren mu, daga yau a fara binciken inda Barde da tawagarsa." Kamar waɗanda aka watsa musu ruwa suka yi jungun-jungun, haka kasance kafin Abdullahi ya mike zai tafi sai ga Garkuwa da Galadima, sai zagin juna suke, "Abdullahi wai da gaske baka son Mulikah?" Garkuwa ya tambaye shi, "Wai kai wani irin jahili ne, ana yi dole ne tow ba zai auri Yarka ba, matukar ina raye, na gaya maka kai tashi ka tafi kar a sauya maka ra'ayi" Kiri-kiri galadima ya hana Garkuwa magana da Abdullahi, domin Galadima gani yake matukar garkuwa yayi magana da Abdullahi zai fasa auren yar shi. "Abdullahi kar ka min haka, ka haɗa su dukkan ka aura" shiru suka yi yana kallon yadda fuskar Abdullahi take, kawai Abid ya ce. "Tow ai ba matsala tunda shi din jinin Noyewa ne yake yawo a jikin shi, dan haka biyu lokaci guda duk Allah zai taya shi riko, tunda halaliyar shi ne, ba matan mutane zai bi ba. Dan ma sun rika da yawa amma ai yadda ake bamu labarin Fulani Umma Kubrah yarinya ce shakaf kamar Kyautah ga kyau ga yan matanci" "Ni gaskiya ba zan auri mata biyu lokaci guda ba, sai dai dukkan su. Su hakura." Wayyo Allah garkuwa kamar zai fashe da kuka ya ce. "Abdullahi kar ka min haka, duk da bamu yin Hayatudeen amma wallahi mutum ne me nagarta bai taba sauya ra'ayinsa ba." "Eyye domin ya amince ya auri Yarka shine zaka gaya mishi labarin Hayatudeen tow kayi a banza domin ba jin ka zai yi ba na gaya maka" "Mahaukacin kare kawai" "Waye mahaukacin kare? Tow wallahi ba za ayi auren da Yarka ba, tawowa matar cushe kawai" "Galadima Ya ishe ka, ba da kai nake ba da Abdullahi nake" "Na sayi fadar da ni kake" "Banza Mugu mara imani" "Ni kake zagi Garkuwa? Banza maciyi amana" Take fadar ta kaure da balalin fada kowa sai.zagin dan uwansa yake, su kansu Chiroma abin ya sha kansu, dakyar Abdullahi ya shiga tsakiyar su ya ce musu. "Ku bani yau da gobe" ya fada bayan ya mike a hankali, Abid ya ce. "Duk da haka bai hana wasu kashe shi ba." Suka fita abin su. Idanun kowa yayi waje. Kowa a ranshi tambaya yake a ina yaran suke samun magana haka suke fada musu. Suna fita aka fara sa'in'sa a fadar baki dayan su fada suke, kamar zasu kashe junan su. Domin rayukan su ya b'aci garkuwa yana ganin kamar Galadima ya tona musu asiri ne. Abid da Abdullahi kuwa tafawa suka yi suna faɗin. "Mahaukata domin rufe hujja shi ne suke fada kamar zasu kashe kansu." "Yanzu aka fara.... 500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga Union bank #Mai_Dambu lbishirinku mata masu Duniya mata masu Abin Atata dake nake hajiya idan kinaso kayan gyara yan gaske tau kina da damar ziyar (Dakin Amarya )domin dawo da martabarki kimarki a gurin megida har ma da Aboka huldarki A dakin maryan nane zaki samu 1, garin sabaya me kyau haka kuma Akwai garin lakuse wanda zai gyaraki ciki da wajenki ki koma tamkar halwa jikinki yi luwai luwai fatarki ta goge haka nonuwanki zasu ciko suyi cirko cirko suna tsokanar megida matarda zatayi yaye da yan mata ma duk suna iya Amfani dashi . 2, A Dakin amarya munada mayyukan kamshi da gyaran jiki haka kuma muntanadi mayyukan gyaran gashi akwai hadin buzaye mesa gashi taushi laushi da kuma santsi 3 hakama bangaren kayan mata suma ba'a barmu a baya muna hadin kaya masu inganci akwai hadin kinfi Amarya akwai zumar karya gado akwai hadin sabuzu kuwa akwai hadin dan bagigita akwai kalolin kaza dakuma tsimi da kuma kalolin san matse domin karin bayani sai ku tuntubi wanam Lambar 0805 086 4183 kokuma sakon karta kwana ta wanam lambar a man hajar WhatsApp 08164714675 kokuma saadatusadik@gamil.com sayen nagari maida kudi gida muna aikewa da sako gari gari kuma inganci kayanmu ke sayar dasu da ikon Allah ku garzayo dakin amarya muna nam garin sokoto ........Ai kuwa duk wanda yake cikin fada yasan an casu a tsakanin Galadima da Garkuwa, hankalin kowa ya tashi domin basu tab'a ganin abin kunya irin haka ba. Dakyar aka raba su,. Suna huci kamar wasu zakuna domin rayukan su ya b'aci. *** Watsi take da kome tana bugawa da kasa, kuka take tana birgima kamar wacce aka ce mata Ya Musa da Uwarta sun mutu. "Meye yan matan suka fini? Meye yasa ba zaka bashi umarnin ya mai da ni ɗakina ba?" "Akan me zan mishi dole, ke da na miki dolen ba kai ni wurin wasu suka yi ba? Ko ance miki ba a gane banbancin tarbiyya da bambancin soyayya, tarbiyyar Yaran su ne zab'a musu wanda ya dace da su, ko Kyautah tarbiyyar da Addinin ta ya bata kenan kar ta bijirewa manyan mutane, balle ke yar da na haifa, domin haka su Waɗancan hoto ne a wurin Abdullahi yakinin da kishinki ya tsaya akan Kyautah, domin da ita zamu fara gamawa sai ki samu Abdullahi." "Kamar ya Baban?" "Kamar yadda ake amfani da kowani damar da ka samu, haka zaki shiga jikin Yar uwar Kyautah. Itama burinku ɗaya amma dole ki danne naki burin domin samun nasara a kansu." Haka suka gama shirin su akan Wabi, tare da ajiye ta a matsayin makamin da zasu yaki Abdullahi da Kyautah, a bangaren Abdullahi baya ta ya Musa domin baya son ya fara ta kanshi, ai yasan a duniya babu abin da yake so sama da yarshi don haka ya ajiye a ranshi da ita zai buga mishi guduma akan shi. Yadda sai ya girgiza kamar zai yi hauka, sannan ya fadi abin da ya sani ba tare da sanin shi ba. ---- Da yamma likis, Wabi ta shiga wurin Kyautah, ta same ta tana wanke hannu. "Kaga Gimbiya me ake yi ne?" "Babu kome kawai ina wanke hannu na ne, da nayi aiki da shi." "Kyautah da fatan baki manta da alkawarin nahara ba?" Gabanta ne ya fadi ta juya tana kallon Wabi, ajiyar zuciya ta sauke tana goge hannunta. "Ban manta ba" ta fada a hankali kamar zata yi kuka. "Tow na dai gaya Miki babu ke babu shi, domin." "Amma ai kin san ban yi kome ba? Asalima nawa taimako ne me yasa kike son takura min ne?" Jikin Wabi ne yayi sanyi, kafin ta ce. "Amma ai alƙawari kika dauka, idan kina son na mutu shi kenan, naga dai baki da kowa sai ni, sai an jima " baki daya ta shiga rud'ani rike hannun Wabi tayi tana faɗin. "Ki gane wani abu, nahira yasan ba Ni ba ce. Yasan kece domin ya gaya min muna iya tafiya ta inuwar juna da kaddran juna amma bai zama dole kome namu ya zama daya ba. Alƙawari ne na dauka domin ceton rayuwar al'ummar nahara, bayan nan bani da wani buri, nauyin Al'ummar nahara yana wuyana shi yasa Nahira ya bani makarin soyayya yadda ba zan iya manta da alummar Nahara ba." "Yawwa abin da yasa nake son ji kenan dama kina son shi ne?" Idanunta cike da kwalla, a hankali ta dafe kirjin ta, da yake buga mata tana me kallon Wabi. Girgiza kai tayi hawayen yana zuba mata. "Bana son shi " "Yawwa tow kin ga sai an jima, dama Mama Uwa ta aiko ni." Tana gamawa ta juya ta fita, durkusawa Kyautah tayi a wurin ta rushe da kuka, kamar wacce aka mata mutuwa, duk abin da suke yana jin su, domin ya shigo ya same su a dakin girki, sai ya koma ya ji me suke tattaunawa. Lumshe idanun yayi yana mamakin duk rashin jin ta, tasan girman alkawari. Zai ci kaniyar yarinyar ce me kama da tinkiyar nan domin yasan tsaf hanya ake nima domin cutar da su. Gyaran murya yayi, da sauri ta shiga share Idanunta. Tana me Mikewa. Kallon fuskarta yayi ta sunkuyar da kai, tana kokarin wuce shi ya dawo da ita a hankali ya saka hannun shi a kugunta, kallon kwayar idanunta yake son yi amma fir taki, janyota yayi ya rungume ta. Kwace jikinta tayi ta gudu daki, ta ma rufe kofar yadda ba zai iya shiga ba, ta zauna tare da cusa kanta a tsakanin cinyoyinta. Bai bi bayanta ba, dan yasan tana son kadaici don haka ya cigaba da harkan gaban shi amma idanun shi yana kan kofar ta har Abid yazo suka ci abinci. "Baka bi ta kan Ya Musa ba?" "Ina sane da shi, motsin shi nake son ji amma yaki motsawa. Kasa Uzairu ya saka idanu akan Yar uwar Kyautah sosai" "An gama, amma wani abu ya faru ne?" "Hmm! Akwai wani abin da suke son tayi amma soyayyar da takewa alummar ta yasa zata aikata shi ne suke nuna mata kar ta rab'e ni." "Idan haka ne, tow dole itama ka motsata yadda zata fitar da abin da yake ranta." "Akwai wani abin da yake hanata motsawar domin kuwa na same ta tana kuka, abin da na kasa fahimta kukan al'ummar ta ne, ko kukan ce mata da aka yi kar ta rab'e ni ne?" "Hmm! Tow nayi nan ba da ni ba, wannan Yaren ma'aurata ne, haka kawai ba za a saka ni watsa ruwan sanyi da lafiya ta ba" Ya tashi ya fita yana dariya, tsaki Abdullahi yayi, ya cigaba da zama har zuwa lokacin sallah, kamar da wasa taci kukan ta ya ishe ta. A hanyar dawowar shi ya hadu da mutanen gindin bishiyar kukan nan. "Idan kaje ka tsinka sarkan wuyarta, daga nan ya isa ba sai ka bukaci wani abu ba, su mata kamar wukar fawa suke da wasu matan ake motsa su." "B'ace min da gani" ya fada yana wucewa kamar bai san da shi yake yi ba, koda ya shiga gidan ya same ta da uwar bayi ta saka mata abinci tana ci sai mita take, bai kalli inda suke ba ya wuce dakin shi. "Kin yi mishi wani abu ne?" "Tow uwar bayi me zan mishi, shi kaɗan shima jin haushim kowa yake yi, shekaranjiya da jiya kuka yake ta min me zan mishi?" "Allah ya shirya ki" tura baki tayi ta cigaba da cin abincin ta,har ta gama Uwar bayi ta tattara ta bar gidan, domin idan yana kwanakin hailarta bata cika son cin abinci ba, shi yasa uwar bayi ke hada mata da hadi na musamman, kuma tana son Abdullahin ya gane tana da angurya ne. Uwar bayi na fita ta wuce dakin ta, tayi wanka ta sauya kayan ta. Sannan tazo ta kwanta. Kamar zai shigo ya share ta. Duk da Uwar bayi ta gaya masa cewa bata wuce kwanaki uku zuwa hudu. Dan haka ya wuce ɗakinta tana kwance kamar me barci ta saka wani tasa ta rufe aci balbal din da ya cika haske. "Hmm" ya mata gyaran murya kafin ya shiga da sallama, tashi tayi zaune tana kallon shi. "Jibi zan yi aure har mata biyu" Janye tasar tayi tana kallon shi, kafin ta ce mishi. "Shi kenan" ta juya tana me kwanciyar ta. "Akwai abin da kike bukata ne?" A shake ta ce mishi. "Babu" "Tow" ya juya ya fita abin shi, yasan dole gobe ya tsayar da magana daya, dan haka ya gaya mata, kasa barci tayi tana mamaki dama aure zai kara? Mtseeeeeew, can kuma ta kara tashi zaune tayi kwafa. Kusan raba dare tayi bata rintsa ba, sai tsaki take koda lokacin da barci ya dauke ta da mafarkin yayi aure tayi, tana ta kuka ya juya mata baya. Ai kuwa ta farka ta zaune lokacin dare yayi sosai, dan haka ta mike ta wuce dakin shi yana zauna a saman buzu. Kwanciya tayi a dakin shi tuni barci ya koma gaba da ita. Bayan ya idar da sallah ya juya yana kallonta. "Rigima da kanta".ya furta a hankali sannan ya cigaba da ibadar shi har asuba tayi, ya nufi masallaci. Bai shigo gidan ba, sai da rana ta fito sannan ya shigo ya samu har ta tashi,.ita da uwar bayi suna aiki sai kananun magana take, ita ba zata yarda ba. Yana shigowa ta kalle shi, ta ce. "Basamude kar ka ga jiya ka min zancen zaka yi aure na ce shi kenan, don haka ba shi kenan ba, na rantse da Abin bauta ba zan yarda ba" Maketa Uwar bayi tayi, ta kuwa tura baki tana faɗin. "Ai gaskiya na gaya mishi, ba zan yarda ba." Wuce ta yayi yana faɗin. "Idan baki yarda ba, kizo daki ko gaya min" "Tow kuwa gani nan a bayan ka na rantse da Nahara ba yarda zan yi ba" ta bi bayan shi uwar bayi da Ladi suka cigaba da aikin su, domin ba zasu iya shiriritan Kyautah ba. "Haka kawai sai kace daga sama na fado, bayan auren kazar da aka mi..." "Wayo Yesu Almasihu me ceto" ta fada da mugun karfi zata fice da dakin ya fisgota, ya haɗa ta da jikin shi. "Na shiga uku na lalace, Uwar Bayi! Wayyo na shiga uku. Sauke ni kamar yadda ka ɗauke ni na rantse da Nahara ban ga kome ba,.kai na rantse da Allahn ku ban ga kome ba." Ta fada tana ihu, tare da turo shi. Tsabar dariya yana cin shi kamar cikin shi zai yi ciwo. "Kin ce baki yarda nayi aure ba ko?" "Ni din banza ni din wofi, kai har sai ka biye Ni" ta fada Jikinta na rawa. "Abdullahi!" Ta kira sunan shi a hankali. Idanunta cike da kwalla. "Maciji ne a wurin cinyata?" Bakin shi ya kai kunnenta ya radd'a mata abin da yake yawo, wani irin ajiyar zuciya ta ja ta fada a kirjin shi, d'ago kanta yayi yaga yadda hawaye yake zuba daga idanunta. Sarkan wuyarta ya cire ya maida mata wani irin shi sak, sannan ya gyara mata ƙwanciya a kirjin shi, sumbatar goshinta yayi tana bashi tausayi, sai dai yadda zuciyarta yake cike da farin ciki da damuwa yana damun shi. "Kyautah ba zan yi aure dan na kuntatta miki ba, zan yi ne domin wani dalili. Ki tsaya a gefe na, ni kuma zan tsaya miki har abada." Sannan ya kwantar da ita, ya wuce ban daki, ya sheka wanka ya fito ya shirya yana kallonta, sai da ya gama ya shafa mata ruwan sanyi, sannan ya zuba mata ido. Domin farkawa take son yi. A hankali ta bude idanunta tana kallon shi. _Ba maciji ba ne, jikina ne_ Fasa ihu tayi, zata sauka a gadon ya riko hannunta, yana me janyota jikin shi. "Don soyayyar ka da Abin bautar ku, kar ka saka min shi bana son ganin shi." Rufe mata baki yayi da hannun shi,.ya ce mata. "Ki nutsu gobe aure zan yi!" "Ni dai na yarda kayi auren ka, amma kar ka nuna min shi" ta fada tana kuka. Murmushi yayi sannan ya cigaba da cewa. "Dole na nuna miki shi wata rana,.domin dai abokin hiranki ne" "Na hada ka da Allah ku" "Naji matsoraciya babu abin da zan miki, muje kici abinci" "A'a zan tafi abina" "Tow muje" kafin ya ce zai kara wani abu, tuni ta tsufa a dakinta ai wajen da abincin da bata ci ba kenan, domin ita idan ta tuna Wabi da Arshan da irin matan da yayi ta kashewa sai taji tsigar jikinta ya mike, ai kuwa ta fashe da kuka. Baki daya zuciyarta da kwalkwalarta sun kasa manta kome sai ma kara tuno mata abin da ya faru yake..... *Kuyi hakuri don Allah in sha Allah, daga gobe zan cigaba da yadda nake baku satin nan abubuwa sun sha kaina ne* 500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga Union bank #Mai_Dambu lbishirinku mata masu Duniya mata masu Abin Atata dake nake hajiya idan kinaso kayan gyara yan gaske tau kina da damar ziyar (Dakin Amarya )domin dawo da martabarki kimarki a gurin megida har ma da Aboka huldarki A dakin maryan nane zaki samu 1, garin sabaya me kyau haka kuma Akwai garin lakuse wanda zai gyaraki ciki da wajenki ki koma tamkar halwa jikinki yi luwai luwai fatarki ta goge haka nonuwanki zasu ciko suyi cirko cirko suna tsokanar megida matarda zatayi yaye da yan mata ma duk suna iya Amfani dashi . 2, A Dakin amarya munada mayyukan kamshi da gyaran jiki haka kuma muntanadi mayyukan gyaran gashi akwai hadin buzaye mesa gashi taushi laushi da kuma santsi 3 hakama bangaren kayan mata suma ba'a barmu a baya muna hadin kaya masu inganci akwai hadin kinfi Amarya akwai zumar karya gado akwai hadin sabuzu kuwa akwai hadin dan bagigita akwai kalolin kaza dakuma tsimi da kuma kalolin san matse domin karin bayani sai ku tuntubi wanam Lambar 0805 086 4183 kokuma sakon karta kwana ta wanam lambar a man hajar WhatsApp 08164714675 kokuma saadatusadik@gamil.com sayen nagari maida kudi gida muna aikewa da sako gari gari kuma inganci kayanmu ke sayar dasu da ikon Allah ku garzayo dakin amarya muna nam garin sokoto ............ Zuba mishi ido suka yi suna jiran ikon Allah, can Abdullahi ya ce su tafi kawai, aka bar su a kwance. Kamar yadda Abdullahi ya gayawa musu kar su yi nisa, haka suka koma can nesa da gidan suka tsaya, suna labe Ya Musa yazo ya gama labewar shi da duba duben wake ganin shi, sannan ya shiga dakin, ya jima kafin ya fita yana me sauri ya bar gidan maganin. Bayan nan basu kuma tsinkewa ba sai da suka hango wasu mutane dauke da makamai sun nufi gidan. "Wai meke faruwa ne Ya Haruna?" "Tarko Yarima Abdullahi ya danna musu da Ya Musa, shi kuma dake jahili ne ya faɗa. Allah ya kiyashe mu da muguwar tunani" Haka suka zuba musu idanu, kafin me maganin Ya ce. "Ya Haruna babu abin da zai same su? Tsoro nake ji kar su mutu" "Ba zasu mutu ba, domin su din dashen Allah ne" suna tsaye a nan wurin fada me mugun karfi ya kwace daga cikin gidan, wanda kana daga waje zaka fahimci abin da yake faruwa, haka kuma kana jiyo ihun kartin maza, haka suka yi ta fafatawa har zuwa lokacin da dakin yayi shiru. Janyo kujera Abid yayi ya ajiyewa Abdullahi ya zauna yana kallon Barde. "Nayi fatar idan na ganka na kashe ka, domin ba zan daina hango abin da ka min ba. Tow idan na dauki fansa kamar ban san dalilin da yasa nake raye ba." Abdullahi ya fada yana goge hannun shi da ya b'aci da jini. Barde yana durkushe akan gwiwar shi, jini yana zuba a kowacce kusurwa ta jikin shi. "Yaro yaro ne, har yau Yara kuke shi yasa baku gane tarkon da aka danna muku ba." Dariya suka fashe da shi har suna tafawa. "Tow mun ji mu yara ne, shi yasa gaka a gaban mu, yara sun kama katon jarumi. Mu fa da suma muka saka muku tarko, ku kuma da amintaccen mu kuka saka mana, tow fada mana waye Yaro? Kaga ni zan iya saka Abdullahi ya yafe maka amma ba zan tab'a tilasta shi akan kar ya kashe ka ba. Domin kana da rayuwa kana da gobe waye a bayan ku?" Takaici ne ya kama shi ya kalli hannun shi da suka sare ba zai tab'a amfani da shi ba, sai kafad'ar shi da har lokacin Gatari yake sakale da shi. "Idan na gaya muku, me zaku iya? Idan na ce muku ga wanda yake shirya kome babu abin da zaku iya" Kai hannu Abid yayi zai zare gatarin da yake kafad'ar Barde ya ce kyale shi. "A kai shi dajin kwankwamai a wurga shi idan barde ya mutu, ba su ga gawan shi ba, a haka zasu nime wani ya daura musu aikin su, kaga iyalin shi sun yi asarar ganin gawar shi ma, dan haka maza nemi igiya ka daure mana bakin shi." "Zan gaya muku" Ya fad'a yana zare idanu shi, azabar da yake ji ma kawai ya ishe shi, balle kuma sun kai shi wancan dan iskan dajin. A hankali y fara basu labarin abin da ya faru, da wanda ya sani. "Alkali da Chiroma sune suka kitsa kome, bayan nan ita kanta Fulani Babba tana da hannu a kashe Sarki Hayatudeen Abdullahi Noye, wanda ta saka Ya Musa yayi ta zuba mishi guba a cikin ruwan shan shi. Garkuwa shi ya kashe Waziri Jafar Abid Noye, da iyalin shi. Ita kanta Mahaifiyar Abdullahi bamu kashe ta ba sai da muka dawo da ita cikin fada, baki daya masu rawanin nan suka yi ta kwanciya da ita na tsawon kwanaki, kafin suka kashe ta inda suka gayawa Duniya ai karuwa ce kai ma shege ne. Sai dai wasu daga cikin mutanen sun manta. Shirin kashe ku da ake da hannun Yarima Shehu domin shima ya fahimci an kashe mahaifiyar shi ce saboda Abdullahi, kiyayyar haka yasa ya kudiri aniyar taimakawa mutanen nan. Bayan nan akwai matan sarki Hayatudeen Abdullahi Noye da bayan Fulani Babba da suke marawa Garkuwa baya sune suka ce ya baka auren Yar shi daga haka abin da na sani umarni ne, Babban abin da yasa aka saka maka guba har Kyautah taci domin a fahimci kana gani ko baka gani, ai makantarka ba haihuwar ka aka yi da shi ba. Ita kuma kyautah taci dama an gaya musu kar su cutar da ita domin ana son ta kwanta da Arshan yadda zai samu mulki sai gashi ta koma jikinka, Babban tashin hankalin shi ne gubar da taci zai yi tasiri ne idan ta fahimci kanta wanda babu wani maganin shi sai mutuwa, kai ma haka aka so ya faru da kai sai ya fada kanka. Ba mamaki daga lokacin da ta fahimci kanta kuka fahimci juna zata iya mutuwa sai dai akwai tsarin da ya hana abin tasiri a jikinta. Kowa ka gani a cikin masarautar nan kashe ka zai yi. Ko a waje ko a cikin gidan kowa jiran Umarni yake ya kashe ka. Nasha mamakin yadda har kuka yarda da Uwar bayi domin itama tsohuwar sad'akar sarki Hayatudeen Abdullahi Noye ce, kuma tsohuwar budurwan Ya Musa ce. Sai dai wannan izuwa yanzu na fahimci ta sauya daga abin da tayi niyya da zata kashe ku da tuni ta kashe ku." Zare gatarin Abdullahi yayi, ya fara sarar Barde. "Me muka muku?" Yake fada yana sarar Barde har ya cire kan shi daga gangan jikin shi yana kuka, rungumar juna suka yi shi da Abid suna kuka domin kukan da suke yafi gaban yadda ake tsammanin. Haka su Ya Haruna suka iso, suka fara tattara gawarwarkin tare da su Uzairu. Ganin yadda suke kuka kamar ran su zai fita aka kuma rasa me basu hakuri yasa baki daya jikin su Uzairu yayi sanyi, a cikin daren aka raka har gidajen su, lokacin da ya shiga cikin dakin ta tana barci, zama yayi a gabanta ya fashe da kuka sosai, shashekar kukan shi ya farka da ita. A firgice ta zuba mishi ido, tashi tayi zaune ta janyo shi jikin ta, kanshi yana kirjinta tana shafa kan shi. A lokacin ya samu damar yin kukan shi na tsawon shekaru ashirin da takwas, bayan ya rungume ta. Shafa bayan shi take a hankali har ya daina kukan sai a ajiyar zuciya yake, kusan daren suna tare, yaki barin jikinta shi kan shi yana bukatar inda zai samu nutsuwa. Sai wuraren asuba ya janye jikin shi, kallon shi tayi tana faɗin. "Ina zaka?" Dakyar ya hadiye yawun bakin shi da ya mishi daci ya ce mata. "Zan yi sallah ne" "Tow" ta koma ta kwanta, har ya fita bata kuma jin motsin shi ba, sai can ta fito zuwa dakin shi. Yana sallah sai kuka yake, zama tayi a gefen shi baki daya tausayi yake bata, tana zaune har lokacin sallah yayi, ya sallame ya zuba mata idanu. "Abdul" ta kira sunan shi, murmushi yayi mata yana cewa. "Meye hukuncin wanda ya kashe maka Mahaifiyar ka da Mahaifinka?" "Basu bukatar yafiya koda a wurin UBANGIJI ne, sun cancanci hukunci da azaba" shafa kanta yayi yana faɗin. "Na gode" Sannan ya mike zai tafi masalaci, ya juya yana tambayar ta. "Ya jikin ki ?" "Da sauki bayan tafiya kayi ka bar ni, ni daya sai da aka saka ka kuka kazo" ta fada tana tura mishi bakin ta, kallonta yayi a sanyayye ya tako tare da d'ago ta yana kallon idanunta da suke cike da kwalla. "Ya isa bari na tafi sallah, daga yau ke zaki na kome naki ban yarda da mutanen da suke cikin fadar nan ba har waɗanda suke wajen fadar." "Har uwar bayi?" "Ih, har ita." "Tow shi kenan " "Akwai barci a idanun ki, kwanta ki huta." "Jiya hanci kome ba, har wannan kazar idan na gama zan gyara gidan sai na dumama " Gyada mata kai yayi yana faɗin. "Kin kyauta, kuma dama sunanki ne" Haka ya barta tana kallon shi har ya bar dakin, da gidan baki daya ƙwanciya tayi tana sauke ajiyar zuciya, zubur ta mike ta shiga wanka. Ta gyara jikinta, ta saka kaya tazo zata kwanta a dakinta kenan ta samu Uwar bayi tana jiranta. "Ya Abdullahi ya kwana? Sannan yana lafiya?" "Lafiyar shi lau, ya tafi sallah ne" hadiye yawu tayi ganin Ladi zata fara aiki ta ce mata. "Ya ce na gaya muku." Tayi kasa da kanta, tana matse hannunta. "Me Abdullahi ya ce?" Kasa magana tayi tana kallon Uwar bayi. "Ina jin ki" baya Kyautah tayi hawaye ba zuba mata, jikinta ya dauki rawa. "Ya ce kar na kuma zuwa ko?" Fashewa da kuka Kyautah tayi, tana gyada kanta. Hawaye ne ya zubo mata tana kara kallon Kyautah, tana jin kamar zuciyarta zata fashe. Ita din sad'akar sarki Hayatudeen Abdullahi Noye, amma budurwar Ya Musa ce wacce suka yi alkawarin aure , dare daya Ubanta ya bada ita ga sarki Hayatudeen Abdullahi Noye. Wanda ya haifarwa Ya Musa tsanar Sarki Hayatudeen. Har yanzu lokacin da Fulani Babba ta gayawa Sarki Hayatudeen ai budurwar YaMusa ce, domin itama tunda aka kaita ga sarki Hayatudeen, fir taki yarda da shi. A lokacin da yaji labarin sai ran shi yq ɓaci yayiwa Ya Musa fada akan me bai gaya mishi ba. Gashi ko da yace ya Musa ya aure ta ba zai yiwu ba. Dan haka ya tura ta shashin bayi na har abada. Domin ko da taje gidan su ba zata samu me aurenta ba, har izuwa yau bata tab'a kusantar namiji ba. Bayan kamo Kubrah, ita ce tayi ta jinyarta bayan su Galadima da su garkuwa sun wukalantatta, haka tayi ta kula da ita, a ranar da za a kashe Kubrah ta bata kome da kome nata ta ce mata. "Uwar bayi, nasan Abdullahi basu mutu ba, koda zai dawo don Allah ki taya ni, nima mishi mace kamila da zai samu nutsuwa da ita, wacce duniya a abin cikinta ba zai dame ta ba. Ga wadannan a bawa matar shi, sakona ne ya bi min hakkina." Ita kuwa ta ce mata . "Abdullahi makiyin shi ne zai rene shi, ni ba zan ƙarbi rikon amanar shi ba, amma idan kina bawa Allah rikon shi zai kare shi. Domin Ya Musa makiyin Uban Abdullahi ne, kuma shi da kan shi ya kashe Ubana Abdullahi kinga kenan, Makiyi zai reni makiyi, ke Kubrah duk abin da kika ga ya faru shirin har da Ya Musa a cikin shi don haka zan jira dawowar shi, kuma zan shiga tsakanin su da Ya Musa, zan rike Abdullahi kamar nawa." Gyada kai tayi, sannan aka sakata a gaba. Kwarin gwiwar da ta gani a idanun kubrah ya ruguza duk wani abinda ya shiryawa zuri'ar Hayatudeen, tawakallin da ta gani yasa ta ji a ranta zata yafe ta rungume Abdullahi domin amanar Mahaifiyar shi. Hawaye ne ya zubo mata sannan ta kalli Kyautah. "Shi kenan" ta juya ta fita tana share kwalla. Tana shiga dakin ta ta fara ciro kayan da Kubrah ta bata, sannan ta kuma dauka ta nufi gidan, tana shigowa Abdullahi yana shigowa shi da Abid. "Me kika zo yi?" Murmushin yake tayi sannan ta ce mishi. "Na kawo sakon Kubrah ne" ta mika mishi kunshin hannunta. "Ka bawa matar ka, shi ne sakonta." Amsa yayi sannan ya kalleta, kasa hakuri Abid yayi ya bude. Abin wuyar zinari da azurfa, sai munduwr azurfa da abin wuyar murzani. Kallonta suka yi, kafin Abid ya ce. "Meye ne shirinki akan mu?" "Kwarin gwiwa da yarda da D'anta zai dawo da na gani a idanun Matar da za a kashe bayan." Hawaye ne ya zuba daga idanunta. "Naga yarda da kai, naga yarda da Allah zai bi maka hakkin ka. Ita ce ta roke ni na ajiye wannan, sannan na tayaka zaben macen da zata zauna da kai. Sai gashi a ruwan sanyi ka zab'awa kanka macen da ta dace. Nasan zuwa yanzu ka fara daukar haske hakkinka ne kula da yarinyar da bata san kome ba, gubar da yake jikinta imma a samu makarin shi nan gaba, imma yazo da sanadinta domin shi aka yi ta bawa Mahaifin ka har ya bar duniya ta hanyar Amintaccen bawan shi...500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga GT bank #Mai_Dambulbishirinku mata masu Duniya mata masu Abin Atata dake nake hajiya idan kinaso kayan gyara yan gaske tau kina da damar ziyar (Dakin Amarya )domin dawo da martabarki kimarki a gurin megida har ma da Aboka huldarki A dakin maryan nane zaki samu 1, garin sabaya me kyau haka kuma Akwai garin lakuse wanda zai gyaraki ciki da wajenki ki koma tamkar halwa jikinki yi luwai luwai fatarki ta goge haka nonuwanki zasu ciko suyi cirko cirko suna tsokanar megida matarda zatayi yaye da yan mata ma duk suna iya Amfani dashi . 2, A Dakin amarya munada mayyukan kamshi da gyaran jiki haka kuma muntanadi mayyukan gyaran gashi akwai hadin buzaye mesa gashi taushi laushi da kuma santsi 3 hakama bangaren kayan mata suma ba'a barmu a baya muna hadin kaya masu inganci akwai hadin kinfi Amarya akwai zumar karya gado akwai hadin sabuzu kuwa akwai hadin dan bagigita akwai kalolin kaza dakuma tsimi da kuma kalolin san matse domin karin bayani sai ku tuntubi wanam Lambar 0805 086 4183 kokuma sakon karta kwana ta wanam lambar a man hajar WhatsApp 08164714675 kokuma saadatusadik@gamil.com sayen nagari maida kudi gida muna aikewa da sako gari gari kuma inganci kayanmu ke sayar dasu da ikon Allah ku garzayo dakin amarya muna nam garin sokoto ...........Haka ya fito ya ci abinci ya koshi, sannan ya wuce Fada yana Kyautah ga tsiwa ga tsoro, a duk lokacin da ya tuno kwayar idanunta, murmushi yayi me sanyi yadda taki bude idanun kamar taga wani abin tsoro, halin Kyautah sai shi. --- Sai da ta daina jin motsin shi sannan ta fito, ta zabgawa kofar dakin shi harara tana tura baki. "Kuma wallahi ni ba haka nake ba." Ta fada idanunta yana cika da kwalla. Ita gani take kamar bata da kamun kai yasa shi mata wannan abin, baki daya a rayuwarta gani take duk abin da zai mata ai yarjejeniya ce kuma ance babu wannan abin. Baki daya haka ta tsangwami kanta da duk abin da zata yi, dakyar take hadiye Abincin karshe da bata iya ci ba kenan, ta shiga daki tayi ta rusa kuka. Shi kuwa yana can fada, Manyan sun zuba mishi ido kamar zasu cinye shi kowa jiran Abinda zai fada yake. Kuma suna fatan ya amsa bukatar su. "Kasan dai kai ne sarki me jiran gado?" Ya gyada kai kamar yaro karami, saboda maganar da Galadima yayi mishi. "Yawwa tow kasan dai nan gaba bikin baka sarauta zaa yi?" "Ih, amma ni bana son sarautar" ya fada yana bata fuska kamar dai yaro karamin, yana kallon Abid. "Baba tunda baya so kar a mishi dole" "Kai D'a nan, ka daina fadar haka ba girmanka bane kana matsayin wazirinsa kar ka gurbata mishi tunani" "Tow ai gashi nan Allah ya baku sa'a!" Ya fada yana kallon su. "Yawwa tow dan haka zamu bashi" "Ya gayawa muku kuwa bai da lafiyar?" Inji Abid yana rufe fuskar shi da hannu alamar kunya, "Kai Abidu! Ai ko ina magani take zan saka a nimo a fadin duniyar nan, kar ka kuma fadar haka gobe ne fa za a daura auren idan ya kasance aka ji labarin nan fa?" Ya juya ga Abdullahi yana faɗin. "Kar ka damu, kome zai wuce ai ba a kanka aka fara ba, dan haka ba za a kare akan ka ba. Aure kuma nasa Radiah zata zauna da kai haka." Burin Waziri bai wuce Abdullahi ya auri yar shi ba, yadda idan ta shiga zata yi waje da Kyautah, kafin Abdullahi ya gama nazarin wani abu Arshan ya maye gurbin shi a wurin Kyautah yadda shi kenan babu wanda zai kawo tunanin wani abu, sai kawai a bawa Arshan mulki kafin su ankara. Wannan shine shirin su da Fulani Babba. "Ka daina abu kamar mara hankali, Abdullahi yana da ikon auren abin da yayi mishi, dan haka babu matsawa Abdullahi Noye cikakken mutum ne da yake tsaye akan ra'ayin shi kuma mutum ne da ya gaji magana daya dan haka ka daina harban iska." Inji Hamid Garkuwa. Kallon juna suka yi shi da Abid, kafin ya ce. "Na amince zan aure su" yana fadar haka suka mike daga wurin zaman su, daga nan basu tsaya ba, domin tun kafin su shiga fadar suka fada a basu Dawakai, fita suka yi daga wajen masarautar. "Kana ganin haka shine mafi?" "Bana tunanin akwai matsala." Ya fadawa Abid haka yana kad'a linzamin dokin. "Idan kuma idan kuma su tunanin su Kyautah ce." "Zan kashe ko waye, idan ta kama na shafe Deehar zan yi domin nayi alƙawarin tsaya mata, kuma zan bata duk wani kariya domin cimma manufar ta shi yasa ban nime, wani abu daga gare ta ba, domin bana son tayi tunanin wani abu nake nima daga gare ta shi yasa na kulla yarjejeniyar aurenta." "Kuma sai yanzu na fahimci wani abu." Abid ya fada yana kad'a linzamin dokin shi, bin shi Abdullahi yayi da gudu, yana tambayar shi. "Me ka fahimta?" "Idan waziri ya baka yar shi yake buƙatar tayi yaki ba, shi kan shi zai yi wani yaki ne domin wani abu da ban sani ba, Hamid Garkuwa yana son ya baka yar shi ne, domin kusancin mu kar nazo hukunta shi kaki magana bayan shima yana da na shi laifin" "Lallai Allah yayi hikima da ya bar min kai a gefe na, don Allah taya aka yi ban san ina zaune da ma'abocin hikima haka ba?" Cikin jin dadi da jin yayi abin kirki ya ce. "Ai baka da damuwa tunda ina gefenka, kawai ka cigaba da girmama Ni" "Banza kawai, yar wannan nazarin naka ce zaka fara huta min hanci " Abdullahi ya fada yana hararan shi. "Ai shi kenan, da akwai wani abin da nayi maka, tun haduwar mu da Kyautah na shiga bibiyar mutanen da suka san Mahaifinta, daga cikin su har da tsoho Damina wannan badukun da yake bakin kasuwa, ya bani labarin mahaifinta shi ne mutumin da yayiwa Abbana jagora har zuwa Nahara, Abba ya haɗa shi da Ya Haruna ne,.shi kuma Ya Haruna ya hada ni da shi. Abin da na samu shine tun kafin haduwar mu da ita Allah ya ƙaddara zata zama a gefen ka, sai dai kuma al'amarin akwai tashin hankali domin ta amsa zata sadaukar da rayuwarta domin Mutanen ta, shi yasa lokacin da kazo min da zancen kana son auren ta, domin Arshan ya kyale ta nace maka ka shigo da zancen zaka basu yanci," Gyada mishi kai yayi, yana jin faduwar gaba da abin da Abid zai gaya mishi. "Kasan mu musulmai an san mu da karban ƙaddara, Kyautah ƙaddara ce a gare ka, bama wannan ba na saka an binciko min mahaifiyar ta tun daga nan har kasar Habasha. Kuma suma yan babban gida ne Mahaifiyar ta. " "Abid akwai sauran maganar da baka karasa ba" Kallon juna suka yi, Abdullahi ya sauka akan dokin ya zubawa Abid idanu. "Babu wani abin da na boye maka." Ya fada domin bai san yadda zai gaya mishi Kyautah mutuwa zata yi ba, bai san haukr da Abdullahi zai yi ba, dan haka ya janye gaya mishi wannan gaskiyar, a garin binciken asalinta da karban maganin da zata sha Badukun ya gaya mishi, ita din sadaukarwa ce ga al'ummar Nahara, sannan gubar jikinta yana cinta a hankali karfi sarkan wuyarta yasa ba jin ciwon sosai. "Gaya min!" Ya daka mishi tsawa, idanun shi a warwaje. "Mutuwa zata yi" wani irin cakumar wuyar shi Abdullahi yayi. "Zan kashe ka!" "Idan har zata rayu, wallahi na amince na mutu domin ta rayu, soyayyar da nake maka babu algus kai ne baka sani ba, wannan sarkan wuyarta shi ya hana gubar tasiri." Bai san lokacin da ya juya da gudu ba ya hau dokin ya koma Deehar a guje, shima bin bayan shi yayi a guje. Har cikin masarautar suka yi ta gudu, yana isa harabar shi gidan ya dirka akan dokin, ya nufi cikin gidan da gudu. Tana kwance a dakin shi rike da cikinta idanunta cike da kwalla. Ciwon ciki take tana juya kanta. Yana shiga ya zube a gabanta, ya rungume ta. "Kiyi hakuri " ya furta a hankali, bude baki tayi zata yi magana gudan jini ya cika bakinta, mai da kai tayi gefe ta zubar. "Abdul cikina" wurin kayan shi ya shiga duba abin wuyarta, dakyar ya samu abin wuyar ya ɓalle na wuyar ya saka mata, sannan ya dauke ta suna fita Abid ya taso. Suka nufi gidan me magani da ita, yana rike da hannun ta. Haka suka yi ta ratsa mutane, har suka isa gidan, yana kallon yadda take kokarin bude idanunta. "Abdullahi!" "Na'am Kyautah" "Kayi min alkawarin Nahara zata samu yanci" "Na miki, ki min alkawarin zaki bani kyawawan Yara irinki?" Kura mishi idanu tayi hawaye na zuba mata. "Ina son Al'ummar nahara" "Ina son Yara daga gare ki" "Ni sadaukarwa ce a gare su." "Ni kuma Amanar ki ne" ya shafi awarwaron Innar shi da yake hannunta. Haɗa maganin Me magani yayi ya fara kokarin dura mata, ta sha dakyar. Sannan ta koma ta kwanta, gyatsa tayi tare da aman jini kore shar, me wari rungume ta yayi yana shafa bayanta har barci ya dauke ta. Yana rike da ita. "Ranka shi dade, zaku iya tafiya." Daukar ta yayi a hannun, suka koma ko kafin su isa labarin ya karad'e masarautar cewa ai Kyautah bata da lafiya, yayin da wasu suka yi tsammanin ko wani abu ne ya faru da ita, a bangaren Ya Musa da ya samu labarin dama yasan za ayi haka, gubar da ya fito hannun shi, da ita ya kashe Sarki Hayatudeen Abdullahi Noye, kuma yau ita ce take cin Kyautah yayi mamakin yadda aka yi bata mutu ba, domin yasan adadin lissafin gubar wata guda ne, domin yadda ya saka Mama Uwa zuba mata. "Sannun ku, ya jikin nata?" "Da sauki ya Musa." Haka ya bisu har cikin gidan, tana barci. Baki daya Abdullahi bai da nutsuwa. Haka suka kasance har dai suka gaji suka bar gidan, sannan ya fito sallah azhar a gidan yayi domin tsoro yake kar ya tafi da nisa ta mutu, yana idar da sallah ya rage kayan shi ya kwanta a gefenta a yanzu yake jin shi cikakken maraya haka hawaye yayi ta zuba mishi, har zuwa lokacin da barci ya dauke shi. Tun bayan fitar Abid ya nufi wurin Uwar bayi ya gaya mata, ita kuma ta tawo gidan ganin bata ji motsin su ba, yasa ta gyara ko ina sannan ta shirya abincin. Tun kafin azhar take gidan har la'asar, Bude idanu kyautah tayi ta tsince su tare, manne da juna kamar zasu shige jikin juna. A hankali taji dumin fatar shi a cikin nata, juyawa tayi tana kallon shi idanu cikin idanu. "Hmm!" Tace a hankali tana kokarin tashi kar ya farka, shi kuma yana jin farkawarta, yaki motsi jin tudun kirjinta a kirjin shi yasa shi kara narkewa a hankali. Kokarin zamewa take amma wani ikon Allah Abdullahi ya k'amk'ame ta. Hannunta ta kai cikin gashin kan shi, tana me warware tufkewan da yayi. "Abdullahi" Bude idanun yayi yana kallon ta, bakin shi ya matsar kan nata. "Kin tashi!" "Ih!" Ta fada tana kokarin cire idanunta cikin nashi. "Zan shiga ban daki" Bakin shi ya kai kasar habbatar, ya shiga tsotsa. Rike kan shi tayi numfashinta na fita kamar zata sume, a hankali ya sauko zuwa wuyarta, baki daya dauke wuta tayi tare da fashewa da kuka. Janye daga jikinta yayi yana shafa kanta. Ganin ya kyaleta da sauri ta sauka a gadon, ta shiga ban daki, ta wanke bakinta sannan ya fito. Ganin shi tayi ya sauya kaya al'amar wanka zai yi, mamaki ne ya kamata ta ce mishi. "Wankar me zaka yi?" Ta tambaye shi kanta a sunkuye. "Kin bata min jikina, taya zan iya zama ban yi wanka ba, dan ma gobe ni ango ne da babu abin da zai dakatar dani" Da sauri ta fita daga dakin shi, ba zata iya rashin kunyar shi ba, ita babu ruwanta. Tana komawa ɗakinta wanka ta shi, tana gamawa ta fito bata zaci zai shigo ɗakinta ba, wani uban tsalle ta daka sai da fallen zanin ya kwace. Yana ganin yadda tayi kunzugun ta. Tashi yayi ta durkusa tana me kare kirjinta. "Yarinya ai na gani, wallahi na gani kome ma kuwa " fashewa tayi da kuka tana me shiga ban dakin ta fasa ihu, shi kuwa ya kyalkyale da dariya, yana faɗin. " Na gansu farare a tsaye casss" fashewa ta kuma da kuka. "Gaskiya Abokaina sun hadu kuma bari na gaya miki, daga yau zuwa wata sati ki gyara min su, ki gaya musu akwai babban aminin su zai fara zuwa yawwa domin ina son su yan jajjur-jajjur" ihu ta saka mishi. "Kuma cinyoyin nan sun min kyau " "Ni kam, ka fice min a dakina bana son ganin ka." "Oho dai, a gaya musu sai nazo." Haka ya fita yana mata dariya, sai da tayi kuka ya ishe ta, sannan ta fito ta shirya, tana kumbura baki, koda ta fito zauren sun hadu ga Uwar Bayi da Abid sai shima ya bata rai yana hura hanci ta fito babu mayafi, bata karasa ba ta juya ta dauko babban mayafi ta dawo zauren abinci Uwar bayi ta zuba mata, tana kallon yadda ya sauko ya zauna yana kallonta cikin tsokana. "Ya Abid " "Na'am!" "Kace mishi ya daina min kallon haka" "Ikon Allah! Tow kaji dai, a daina mata kallon danyen nama " Dage mata gira yayi ta fashe da kuka.. "Uwar bayi kina ganin shi ko?....... 500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga Union bank #Mai_Dambu lbishirinku mata masu Duniya mata masu Abin Atata dake nake hajiya idan kinaso kayan gyara yan gaske tau kina da damar ziyar (Dakin Amarya )domin dawo da martabarki kimarki a gurin megida har ma da Aboka huldarki A dakin maryan nane zaki samu 1, garin sabaya me kyau haka kuma Akwai garin lakuse wanda zai gyaraki ciki da wajenki ki koma tamkar halwa jikinki yi luwai luwai fatarki ta goge haka nonuwanki zasu ciko suyi cirko cirko suna tsokanar megida matarda zatayi yaye da yan mata ma duk suna iya Amfani dashi . 2, A Dakin amarya munada mayyukan kamshi da gyaran jiki haka kuma muntanadi mayyukan gyaran gashi akwai hadin buzaye mesa gashi taushi laushi da kuma santsi 3 hakama bangaren kayan mata suma ba'a barmu a baya muna hadin kaya masu inganci akwai hadin kinfi Amarya akwai zumar karya gado akwai hadin sabuzu kuwa akwai hadin dan bagigita akwai kalolin kaza dakuma tsimi da kuma kalolin san matse domin karin bayani sai ku tuntubi wanam Lambar 0805 086 4183 kokuma sakon karta kwana ta wanam lambar a man hajar WhatsApp 08164714675 kokuma saadatusadik@gamil.com sayen nagari maida kudi gida muna aikewa da sako gari gari kuma inganci kayanmu ke sayar dasu da ikon Allah ku garzayo dakin amarya muna nam garin sokoto ............ Kallon shi Uwar bayi tayi itama, dariya take son yi amma baki daya ta kasa samun damar haka kawai ta ce mata. "Kar ki kula shi" "Tow" ta fada tana cin abincin ta, da gangan ya zungure ta da kafar shi. "Ya Abid" "Abdullahi!" Shima ya kira sunan shi kamar zai fasa ihu, domin Allah ya gani baya kaunar yaga wani abu ya same ta. "Tow me nayi?" "Don Allah ka barta taci abinci!" "Shi kenan, ci abinci ko kome meye ai ba gani da idanuna" ya fada masa kasa, yana lashe bakin shi. Sai ga hawaye sharr, dama abin da take tsoro kenan. Yaje ya fallasata ayi ta kallonta ganga ba rufi, ita kuwa Uwar wauta ta ce mishi. "Ai ba da gangan na ganka ba kaya ba, tun da." Tura keyar Abid yayi suka bar falon ya lura Abid so yake yaji kwaf-kwafa. Waje suka fita Abid ya kalle shi. "Me yasa kake min irin wannan kallon?" Ya tambayi Abid yana kawar da kan shi. "Kawai mamaki kake bani, ka samu yar mutane sai bata ciwon kai kake" murmushi yayi yana kallon kofar shigowa harabar shi Kyautah ne da Mama Uwa. "Fatana Waɗancan munafukan na samu lokacin da zan" "Barka dai Yarima Abdullahi" inji Wabi tana kwarkwasa, gata da jiki sai abin bai mata kyau ba, ya dauke kai kamar ba dashi take ba. "Yawwa Wabi" Wani yauki ta fara mishi, zata yi magana Abdullahi ya tab'a shi yana nuna mishi kofar shigowa gidan. "Radiah! Itace yar gidan Galadima." D'ago kai yayi ya karewa fuskarta kallo, shiru yayi kafin ya ce. "Dawa take maka kama?" "Galadima mana" "Sannu dan iska, kara nazari kafin ta iso" ya juya ya kalleta ainun. "Arshan!" Ya fada daidai lokacin da ta iso. "Barkan ku da hutawa, Ya me jikin?* "Alhamdulillahi Fulani Radiah, ya gidan ya kwana biyu?" Abid ya amsa mata yana tambayar ta. "Masha Allah, gida lafiya lau, dama nazo duba jikin Gimbiya Kyautah ce naji ance an ganta dauke a hannun Magajin Deehar na gobe ne" dauke kai yayi yana kad'a kafar shi cikin jin kai, kamar ba shi ba. "Allah sarki ih, da sauki amma tana cikin yanzu Mamarta tazo ai" "Tow madalla, shiga tana ciki" "Na gode da bani izinin shiga" Haka ta wuce cikin gidan. "Abdullahi" "Da magana a bakin ka ko" "A'a babu kome" ya fada yana kallon kasa a hankali kwalkwalar shi ya fara nazari kamar wanda aka ajiye mishi lissafi. Idan har Arshan dan Sarki Hayatudeen ne, tow me yasa basu bashi Yaran su ba? Tabbas yana bukatar zuwa Rano, a yanzu kallon kofar dakin yayi sannan ya cewa Abid. "Ina son zuwa Rano" "A wannan lokacin?" "Ih," ya fada a takaice, yana kallon Abid. "Amma da Kyautah zan tafi, amma tafiyar zai dauki nan da sati daya ne, kafin nan na gama wani shirina" "Baka bukatar dan rakiya ne?" "Ko ɗaya, kai ma ango ne." "Angon da Uban Amaryan yake son kashe shi?" "Ih, tow ka mutu ne?" "Ina fa na mutu, ita yarinyar ta kawo min kanta ne, a ranar." Da sauri Abdullahi ya kalle shi. "Ta kawo kanta?" "Ih, mana karshe sai na wstsar da ita nace ta koma gida shi ne dalilin." "Amma dai kai banza ne, mu da muke niman mafita shi ne zaka samu wstsar." Tsaki yayi ya mike, sai ga Raudah ta shigo gidan tana ganin shi ta kara kame kanta, yadda ta ga fuskar shi babu walwala yasa ta shiga cikin gidan kamar munafuka. A cikin gidan kuwa magana Mama Uwa take gayawa Kyautah Uwar Bayi tana mai da mata. "Tow gashi nan dai kamar shigar ciki gare ki, amma kuma" "Ai bari tayi, wannan shi ne karon farko da ta gaza rike Yarima me jiran gado, amma nasan gaba yana shiga zata rike shi ta sauke shi wata tara zuwa goma. Dan Sunnah kuma dan halal" "Uwar bayi ya kamar kina tare mata ne?" Inji Radiah. "Ba tare min take ba, ita Mama uwa ce ni kuma Y'ace bana fatar reni ya shiga cikin al'amarin mu, a sanina amarya tana boye kanta ne kafin aurenta ko azarbabbe ya kawo ki ganin yadda fasalin gidan yaƙe" Kyautah ta fada tana gyara zaman zoben hannun ta. "Ke!" "Shiiiiii! Kasa da murya matar Abdullahi Hayatudeen Abdullahi Noye ce, ba a d'aga min murya kira ni Gimbiya Babba. Mijina zaki aura kin san adadin yadda nake jin kishin jan gwarzo na? Domin haka ki adana haka a ranki kafin ki shigo gobe Abdullahi yana da zinari me shekin ban sha'awa." Daga haka ta juya ga Mama Uwa da suka yi tsuru-tsuru kamar an watsa musu ruwa. "Tow zamu tafi Allah ya baki lafiya" "Da wuri haka? Ku tsaya mana" "A'a ba kome" suka saka kai zasu fita ne suka hadu da Abdullahi da Abid da Raudah. Kallon juna Wabi suka yi da Raudah, sannan suka dauke kai, kamar babu abin da yake tsakanin su, haka suka shiga itama Radiah ta mike, tana faɗin. "Namiji bai da tabbas, idan ya samu sabon wuri mantawa yake da tsohon wuri." Ta fada tana kallon Raudah da take biye da Abdullahi. "Mace ita take sayan duk abin da namiji zai mata, dan haka ni bana tunanin jan gwarzo zai samu sabon wurin da zai manta da ni. Tunda ni dai nasan Makahon basamuden nan nake gani a gabana." Ta fada tana kallon shi. Gashi maganar Radiah Raudah ta jefawa, ita kuma Kyautah dukkan su biyu ta wurgawa. Zama Raudah tayi tana faɗin. "Ko a gidan magani da tsohon zuma ake magani, idan kuwa aka yi tafiya me nisa matar cushe bata daraja. Balle kuma gayyan na ayye arna a idi." Murmushi Kyautah tayi tana faɗin. "Babu abin da yafi zama min a ƙwaƙwalwa ta sama da naga Basamudena yana ratsa dubbanin al'ummar masarautar nan dauke dani a hannun shi, haka yana kara min kaunar shi son kasancewa da shi, musamman da na fahimci shi ne mahadin rayuwata, ni ban zauna da kai dan kana Basarake ba, ina zaune da kai domin basamuden da kullum fuskar shi dauke da mayafi sai kwayar idanun shi nake iya gani" ta fada tana mikewa, cikin wani irin tafiya kamar ta mage, kamar ta dawisu haka ta isa gaban shi tana me fadawa kirjin shi. "Basamudena!" "Na'am" ya kai hannun shi dukkan biyu kugunta. Cikin wani narkakken rikici ta fara buga kafarta, a hankali Uwar bayi ta sulalle, kafin Abid ya cikawa bujen shi iska. Raudah tana zaune kamar mayya, haka ya dauke abar shi suka wuce ɗakinta. Suna shiga ta dira ya fara kokarin gudu, yana binta tana dariya da shewa. Kafin kace me sun burkita ɗakinta ihu da shewa suka cika dakin har zaure. Can taji shiru. Kafin ta fara jin safiyar Kyautah babu shiri ya bar gidan, shi kuwa yana riko hannunta ya kamota baki daya ya matseta da jikin bangon, yana shinshinar wuyarta zuwa kirjinta, a hankali ya fara cire kayan kwalliyarta yana ajiyewa a can gefe. "Kaga sauke min fatarina bana so" ta fada kamar zata yi kuka. "Kyautah nutsuwa nake nima" Ai kuwa ta fashe da kuka, tana faɗin "bana son ganin abin bana so" Cak ya tsaya yana kallon yadda ta birkice mishi. Maganar Mama Uwa yake yawo akan ta, lokacin da Uwar bayi ta je dauko musu ruwa. _Idan kika sake kika ci Amanar Nahara, ba zaki gama lafiya baya, dan haka matukar kina bukatar rahama ki yakince shi a gare ki domin ta haka zamu samu yanci_ Baki daya tana tsaka me wuya wallahi, janye ta yayi daga jikin shi ya kwanta rub da ciki. "Yau ya dace ki gama abin ku, ko shine baki gama ba" da sauri ta mike tana faɗin. "Ih, shine ban gama ba" Ta fada tana sauka a gadon, tsabar tsoro. Ganin yadda ta razana ya sa shi kyale ta. Haka ya fita yaje yayi wanka, ya kwanta domin baya jin dadin jikin shi, har addu'a yake Allah yasa Mulikah ta tare da wuri. ---- Rana bata karya sai dai Uwar diya taji kunya. Da safiyar Juma'a aka daura auren Abdullahi Hayatudeen Abdullahi Noye da Mulikah hamid garkuwa, kafin aka sake daura Auren shi da Radiah Haris Galadima, sannan aka daura Auren Abid Jafar Abid Noye, tare da Matar shi Aaliyah Shehu Hayatudeen Abdullahi Noye, sannan aka fara shagali me daukar hankali da biki kamar me, Mulikah mahaifinta da yan uwan Mahaifiyarta sun jikata da kulawa domin tunda aka saka batun auren ake tsumma jikinta, banbancin da Radiah da ranar auren aka shiga gyarata, a bangaren Kyautah Uwar bayi bata mata kome ba, domin tasan halin da take ciki ta barta idan Abdullahi ya kai ziyara da kan shi zai bukaci gyara. Haka aka wuni ana hidima a bangaren Kyautah kuwa duk wani abinda ya dace tayi, har aka kawo amare, bata fasa hidima da su ba. Sai dare can ta samu damar shiga ban daki tayi wanka, da ruwan zafi sannan ta huta gajiya. Barci ne yayi gaba da ita. A can kuwa duk da abin ba wani sani ba ne, amma baki daya ya kasa sake jiki da ya shiga dakunan su, duk da shashinsu kusan su biyu ne a wurin yayinda shsshinsa yake hade da na Kyautah. "Muje na raka ka" "Ba zanje ba, idan na kalle su ji nake kamar na kashe su, domin laifin iyayensu. Shi yasa suna amince domin su yi amfani da ni, a wurin Kyautah zan kwana" "A'a kar ka ja mata bakin jini wallahi ban yarda da ba, ka bata mata suna. A ce ta hanaka zuwa dakin sauran matan ka,.dama yayya lafiyar giwa!" "Kishi kake taya ta?" "Sama da kishi" haka suka yi shiru kafin, Abdullahi ya raka Abid gidan shi, shima ya kuma raka shi gidan shi. Haka suka yi ya rakiyar kura, karshe Ya Haruna da yake kallon su ya gaji, shi yazo ya raka su ya raka abid ya shiga ya rufe kofar shi. Sannan ya raka Abdullahi, yana share kwalla. "Kukan me kake Ya Haruna." "Kukan tunawa da iyayen ku,haka suka yi sai da ni da ya Musa muka shiga tsakanin su,.muka raka kowannen su kafin suka shiga gidajen su." Murmushi Abdullahi yayi, sai da ya Haruna ya raka shi gida, yana shiga bangaren Kyautah ya nufa ya same ta tana barci an bararraje, rage hasken aci balbal din yayi, sannan ya fita. Yana shiga dakin shi yaji wani irin bakon kamshi, cire makarin aci balbal din yayi ya hango Mulikah kwance, rufe hasken yayi ya shiga rage kayan shi. "A ina ka tsaya?" Wannan shi ne abin da ya fara bashi mamaki, dan haka bai bata amsa ba, ya wuce abin shi ya shiga ban daki, yayi wanka ya fito ya same ta zaune a gaban Abincin da uwar bayi ta kawo mata. "Yarima Abdullahi!" "Bana son magana" ya juya tare da haurawa gadon ya kwanta, itama bin bayan shi tayi, ta kwanta a bayan shi. Yana jin yadda tudun kirjinta yake tokare shi juyawa yayi ya fisgota. "Kin zo kashe ni ne?" "Akan me zan kashe ka?" "Tow meye?" Bakinta ta haɗa da nashi, ta shiga mishi wani irin salon da ya kasa rike kan shi a wannan bangaren. Amma tsabar jin kai da mulki kin motsawa yayi ita ke kidan ta ke taka rawar ta. Kyautah ce burin shi, baya buƙatar macen da zata nime shi, yasan tana haka ne dan wani damuwarta can, amma bawai dan tana bukatar ba. Meye garkuwa yake son cimma bayan yarshi da ya bada domin fansar kan shi. Tsam ya rike ta tare da yakinceta a jikin shi. "Na gaji barci nake ji" 500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga Union bank #Mai_Dambu lbishirinku mata masu Duniya mata masu Abin Atata dake nake hajiya idan kinaso kayan gyara yan gaske tau kina da damar ziyar (Dakin Amarya )domin dawo da martabarki kimarki a gurin megida har ma da Aboka huldarki A dakin maryan nane zaki samu 1, garin sabaya me kyau haka kuma Akwai garin lakuse wanda zai gyaraki ciki da wajenki ki koma tamkar halwa jikinki yi luwai luwai fatarki ta goge haka nonuwanki zasu ciko suyi cirko cirko suna tsokanar megida matarda zatayi yaye da yan mata ma duk suna iya Amfani dashi . 2, A Dakin amarya munada mayyukan kamshi da gyaran jiki haka kuma muntanadi mayyukan gyaran gashi akwai hadin buzaye mesa gashi taushi laushi da kuma santsi 3 hakama bangaren kayan mata suma ba'a barmu a baya muna hadin kaya masu inganci akwai hadin kinfi Amarya akwai zumar karya gado akwai hadin sabuzu kuwa akwai hadin dan bagigita akwai kalolin kaza dakuma tsimi da kuma kalolin san matse domin karin bayani sai ku tuntubi wanam Lambar 0805 086 4183 kokuma sakon karta kwana ta wanam lambar a man hajar WhatsApp 08164714675 kokuma saadatusadik@gamil.com sayen nagari maida kudi gida muna aikewa da sako gari gari kuma inganci kayanmu ke sayar dasu da ikon Allah ku garzayo dakin amarya muna nam garin sokoto ...........Ganin bai wani jima a dakinta ba, kuma yana shirin fita idan da sauran matan nan da yana can a dakin yana cinye musu fuska yasa ta fashewa da wani irin kuka me ban tausayi,. Zuba mata ido yayi yana kallonta yadda take kuka har jikinta yana rawa. "Tow me aka Miki?" Rike shi tayi tana girgiza kai. "Idan sune da har zuwa yanzu baka bar dakin su ba,.kana can kana cinye musu fuska." Ganin duk kukan da take tana rike da abin kwanciyar. "Kishi ko Kyautah?" Shi a wannan ɓangaren baki daya gani yake kamar bata kai su Radiah kwarin kashi bane, domin ba a sakata layin sirara ba, ba a za a sakata a layin lange - lange ba. Tashi yayi zuwa ban dakinta ya gyara jikin shi sannan ya fito kugun shi daure da zanin wankar ta. A hankali yake takowa har ya iso gaban ta. Tana kukan bata fasa ba. Daukar ta yayi suka wuce ban daki, tana ganin yadda ya cire fatarinta yasa ta rufe kirjinta da hannunta biyu, sannan ya sakata ta durkusa, ya wanke mata Jikinta ya d'ago ta, sai dai abin mamaki ya kai hannun shi kasa bai ji alamar kofa ba. Kallonta yayi yana me mata bayani. "Kasancewar kin fito daga cikin ahlul kitabu, kuma bawai kin yi nisa cikin su ba, sannan kina cikin maguzwa masu bautar wanin Allah, idan zan yi wani abu dake har ki ji dadi na tow zaki wanke gabanki, sannan sai mu koma na cinye fuskar ki. " Ya fada yana kallon yadda ta kifa kanta a kirjin shi. Haka ya fito da ita har gadon, kanta yana kirjinshi. Tunda ya kwantar da ita ya janye lullubin da ta rufe jikinta da shi, rufe idanunta tayi, tana sauke ajiyar zuciya. A hankali ya mata rumfa da faffdar kirjin shi, ya janye zanin da yake kugun shi wurga a can. Sannan ya juyar da ita kan shi a tsakanin Kirjinta, yana goga hancin shi. Cikin tsananin son kasancewa da ita sai dai baki daya abin da yaji dazun yasa shi rud'ani. A hankali yake tab'a can ya tab'a nan, ya lashe nan ya tsotsi can. A hankali ya hana Kirjinta sakata, duk da zafin da suke mata baki daya sai ta kasa magana, domin tunda yace suna bashi dadi ita kuma tana hana shi, yasa tayi shiru, can yadda yake mata a kirjin yasa ta fashe da kuka tana ture shi. "Zafi yake min" cikin kulawa ya janye bakin shi a wurin ya koma wasa da wani bangare na daban, abin da yake mata yasa ta jin kamar zata mutu ne, ko wani abu ne ya shiga jikinta. Shi daya yasan abin da yake mata, shi daya yasan me yake faruwa dan haka shi taya ya cigaba da nuna mata abin da yake mata kamar zata sumaea hannun shi, bai saka shi fasa abin da yake mata ba, sai dai ma d'agowa yayi ya hade bakin shi da nata, yana me kara amfani da damar da Allah ya bashi. Hannunta baki daya ta saka a bayan shi. Ta rasa meke mata dadi domin yadda yake kashe ta, sai da ya gama sakata cikin yanayin da ya samu ta fito sannan ya kyale ta. Ba lokaci guda ya dace aci a cinye ba. So yake ya koya mata yadda na zata iya daukar lokaci baya tare da ita ba, a wannan lokacin ya lura da kamar barci ne yayi gaba da ita na gajiya. Jan hancinta yayi, ta tura mishi baki. Haka ya sa shi Mikewa ya fada ban daki wanka domin an fara kiran sallah la'asar. Koda ya fito gyara mata kwanciya yayi ya fita abin shi. Sannan ya nufi masallaci, barci sosai tayi tana tashi duk abinda ya ya faru ya dawo mata. Nufar ban dakinta ta watsa ruwa ta wanke jikinta,.tana kallon yadda nonuwarta suka shiga wani yanayi. "Kuyi hakuri, nasan ban muku adalci ba. Kunga bani da kowa sai basamude dasu Wabi, ku daina yin zafi idan yana tab'a ku" ta fada tana daura zanin ta. Tana fitowa ta ganshi tsaye, sunkuyar da kai tayi zata wuce shi ya janyota jikin shi. "Ba dai kunyata kike ji ba?" Boye fuskarta tayi tana bubuga kafarta a ƙasa. "Ai haka ne? Tow sannu gashi nazo ganin abokai na ne?" "Kuma sakewa zaka yi?" Bakin shi ya kai kunnenta,.ya ce mata. "Iya su nazo gani, dan bana son suna ciwo" idanunta ya cika da kwalla, ta ce. "Tow" janye zanin yayi yaga yadda bakin su ya takura, sannan ya ciro wani magani daga aljuhun rigar shi ya fara shafa mata, da fari zafi ya mata. Amma daga baya taji sanyi. Sumbatar goshinta yayi. "Magani na kawo miki, baki saba bane a hankali zaki daina jin shi." "Haka kowa ma yake ji?" "Ih! Matan arziki amma da zaran ni dake mun zama abu daya zaki daina jin shi" "Jan gwarzo!" Ta kira sunan shi a hankali. "Idan muka zama daya nahara." Harshen shi ya cillata cikin bakinta, yana me ɗaukar ya mai data gadon, birkita mata lissafi yayi kamar zata haukace. "Kika ce min jan gwarzo!" Ya kalli yadda take fitar da numfashi sama sama,. kirjinta yana sama da kasa. A hankali ya kai kan shi cibiyar ta, yake sumbatarta har sai da ya tawo fuskarta, yadda ta bude mishi kafa yasa shi baki daya jin kamar zai tafi a tsaye. Yarinyar nan zata kashe shi. Yadda take lumshe idanun yasa shi kara sussuce mata, ana suka shashance, sai magariba ya shiga wanka ya nufi dakin shi ya sauya kaya. Itama lokacin ta gyara Jikinta, tana fitowa Uwar bayi ta mika mata madara da wani Hadi, shanyewa tayi kusan tunda taga sun wuni a tare kuma daki Uwar Bayi tayi alkawarin bata tab'a barin ta haka, shi yasa tayi ta haɗa mata kayan gyara, kafin kace me ta gama, tana ganin ta fito tasan halin kyautah da shegen kwadayi, ai kuwa haka tayi ta dura mata, ai kuwa ta ci sosai kamar jaka, sai da ci ta koshi sannan ta ce mata. "Ina ga ya dawo dakinki ne, domin sauran biyu kwana biyu biyu yake musu, ki kula da kyau." "Tow" ta fada tana lashe hannun ta. "Uwar Bayi, yaushe zaki kara min wannan abincin me dadi " "Idan kin nutsu kin yi hankali zan kara Miki, don na lura kanki rana yaƙe " "Tow Allah ya baki hakuri " *** A hanyar dawowar su, suka tsaya da Abid. "Matsalar kyautah za'a iya dakatar da shi, abin da ya faru ita ta amshi alkawari ne domin karta rasa yarda daga danginta, Yar Uwarta ita ce me laifin, ina ga idan har wancan din matukar zata amshi laifinta tow sadaukarwa ita ce zata mutu, idan kuma kyautah ta sani kasan ba yarda zata yi ba. Sai kuma asalin abin da ya faru shekarun baya, Zuri'ar Garkuwa Chiroma, Galadima,Alkali, Sarkin Malamai, sune suna asassa matsalar da yake faruwa, batun nakasar mazan masarautar. Magajiya da Alkali suke nakasa Ya'ya mazan Masarautar, domin yaranta dukka mata ne sai daya na miji, shi ne dalilin da Abbana ya dauke ka zuwa Nahara, har a lokacin nahira yake gaya masa cewa, dole ka zama mara gani da ji, dake a lokacin bai tafi da Ya Musa ba, domin ya jima yana zargin shi. Shi yasa Nahira ya gaya mishi cewa duk tsanani kar ya bawa wani rikon ka sai Ya Musa domin shi makiyi ne, shi kan shi Ya Musan ya sha zuwa garin Nahara domin niman hanyar da zai kashe ka. Abdullahi kai ne asalin wanda ake kira Masha ruwa magirbi, domin baki daya ja taso hannun makiyinka ne, a yanzu haka ya Musa yayi kwantar bauna ne yana jiran wani abu ya taso. Dole ka boye tarayyar ka da Kyautah. Dole ka ajiye kome domin a nawa nazarin harin su ya karkata kan Kyautah ne." Ajiyar zuciya ya sauke sannan ya ce. "Ya Musa! Tabbas na sha hango kiyayya ta a kwayar idanun shi ban zata haka yana da nasaba da mahaifina ba." "Hatta kwantar da cikinka da aka yi na tsawon shekaru uku Ya Musa ne, domin Allah ya nuna musu iyakar su, da aka tashi haihuwar ka shine kazo sa hatimin kabilar Noye, akwai shi a wuyar Abbanka akwai a wuyar Abbana nima ina da shi amma bai kai naku ba, da wannan hatimin ake gane jinin Noyewa" "Me ya rage zamu yi?" "Babu sai dai yana da kai ka tafi Rano, ka kai musu ziyara asan kana raye." "Kana ganin babu matsala?" "Kafin nan zan shirya tawaga na musamman domin fara dakile munafukai ta hanyar makiran da suka kashe mana iyayen mu " "Na bar maka wuka da nama, dan uwa ina fatan baka da wata matsala" "Kayi hakuri, amma juyin juya halin sa zai faru bana fatan ka dawo masarautar nan a matsayin haltaccen sarki amma zan bar ya Musa a raye domin kai ka dace ka hukunta shi da hannunka. Nayi alƙawarin duk wanda ya tab'aka sai na hallaka shi. Idan ka dawo babu labarina, iyalina su sama kariya daga gare ka, Abin da zata haifa ya zama garkuwa a gare ka imma mace imma namiji." "Na fasa tafiyar, domin babu inda zani na dawo na samu babu labarinka" dakyar ya Lallaba Abdullahi ya tafi shi kuwa ya shirya yaki da kafa mulkin adalci kafin Abdullahi ya dawo. Shima Abdullahi ya kira Uzairu da wasu amintattun dakarun sirrin su, ya basu amanar Abid. Ya kuma basu umarnin kare Abid duk abin da zai faru. Shi Abdullahi bai sani bane, amma an shirya kashe su ne, shi yasa Abid ya bashi shawarar ya tafi Rano, shi kuma zai tunkari duk wata fitina. sarkin Yaki Uzairu kuwa ya haɗa kan mayakan da zasu tunkari dakarun da zasu yi aikin su Yarima Shehu. Haka ya faru ne sakamakon fitowa da Garkuwa yayi akan lallai shi dai sai abawa Abdullahi mulkin shi. Su garkuwa suka mishi caa, a haka suka gaya masa cewa zasu kashe shi, shi da Abdullahi. Shi kuma ya samu Abid ya gaya mishi, a yanzu haka garkuwa baya cikin Deehar. ---- Washi gari Da asuba suka shirya shi da Kyautah da Uwar bayi, sannan suka nufi fita masarautar, a nan suka hadu da Abid da Aaliyah itama zata bisu. Domin tun daren jiya Abid ya yanke haka don yasan zasu iya samun nasara akan shi su tab'a ta. "Meye nufin ka?" "Ku tafi da ita, ina kyautatta zaton akwai Jafar Abid Noye a tare da ita, ga Baffanta a gefenta ai nasan ba zata yi kuka ba" "Baka bukatar" "A'a kuje " ya fada yana juya baya, a hankali Abdullahi ya juyo ya rungume shi. "Kayi min alkawarin zan dawo na same ka!" "Ya Allah ka bani tsawon rai da kwana yadda, dan Uwana zai dawo ya same ni, kaji na roki Allah." "Shi kenan " Ya furta a hankali, sannan ya juya suka fita daga Masarautar. Sunki juyawa su kalli juna domin har shiga hawayen karayar da yake zuba a idanunsu. -- Bayan sallah asuba, Abid ya mike ya fara magana. "Akwai yiwuwar za a kawo mana hari gidan Yarima Abdullahi domin kashe shi da iyayen shi, tare da ni ma. Tow ina rokon alummar cikin masarautar nan da su zauna a gidajen su, kar abin ya shafi wanda bai ji ba bai gani ba, jinin mu ta al'umma ne, abin da ya sa na fadi haka domin yau kwana kenan Babu labarin sirikin Yarima Abdullahi Garkuwa Hamid ko a ina aka kai shi?..... *Kuna ganin hanyar zata bullewa Abid Meye nufin shi na sanarwan?* 500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga Union bank #Mai_Dambu lbishirinku mata masu Duniya mata masu Abin Atata dake nake hajiya idan kinaso kayan gyara yan gaske tau kina da damar ziyar (Dakin Amarya )domin dawo da martabarki kimarki a gurin megida har ma da Aboka huldarki A dakin maryan nane zaki samu 1, garin sabaya me kyau haka kuma Akwai garin lakuse wanda zai gyaraki ciki da wajenki ki koma tamkar halwa jikinki yi luwai luwai fatarki ta goge haka nonuwanki zasu ciko suyi cirko cirko suna tsokanar megida matarda zatayi yaye da yan mata ma duk suna iya Amfani dashi . 2, A Dakin amarya munada mayyukan kamshi da gyaran jiki haka kuma muntanadi mayyukan gyaran gashi akwai hadin buzaye mesa gashi taushi laushi da kuma santsi 3 hakama bangaren kayan mata suma ba'a barmu a baya muna hadin kaya masu inganci akwai hadin kinfi Amarya akwai zumar karya gado akwai hadin sabuzu kuwa akwai hadin dan bagigita akwai kalolin kaza dakuma tsimi da kuma kalolin san matse domin karin bayani sai ku tuntubi wanam Lambar 0805 086 4183 kokuma sakon karta kwana ta wanam lambar a man hajar WhatsApp 08164714675 kokuma saadatusadik@gamil.com sayen nagari maida kudi gida muna aikewa da sako gari gari kuma inganci kayanmu ke sayar dasu da ikon Allah ku garzayo dakin amarya muna nam garin sokoto ..........."Wannan daren namu ne, taya zaka ce haka? Amma ba laifi abubuwa sun maka yawa zaka iya kwanciya ka huta." Ta fada a hankali, tana komawa gefe ta kwanta, dakyar barci ya dauke shi. Koda asuba tayi ya tafi masalaci, ya dawo akan lokaci domin bai ga Abid ba, dan haka ya dawo. Yana shigowa ya samu ta tashi ta koma bangaren ta, duk yadda, yatsina fuska yayi ya wuce dakin Kyautah tana kwance cikin lullubi sai barci take, kamar mage murmushi yayi ya rage kayan shi ya shiga cikin lullubin shima ya kwanta, rungumar ta yayi ta baya suka cigaba da barcinsu, aka'ida bangaren amarya Mulikah zai kasance amma abin mamaki shi ne yadda ya tattara ya shige dakin Kyautah, sosai barci yayi gaba da shi, har hantsi yayi hasken rana ce ta haska inda take kwance har kan fuskarta, bude idanu tayi tana me shafa hannun shi da ya zagaye cikinta da shi, a hankali ta juya tana kallon shi. Shagala tayi da kallon shi ta kai yatsarta tana shafa fuskar shi me cike da kasumba da gargasa, sai hadadden gashin giran shi wanda suka hadu da juna. "Na miki kyau ne?" "Au dama idanunka biyu?" "Dawo min da tambayata kika yi." "Me ya kawo ka nan?" "Sai kin amsa min tambayata" "Tow sake ni." Hannun shi taji yana niman turawa cikin rigarta, da sauri ta dirko daga gadon, ta zabga mishi harara tana tura baki, ban daki ta wuce tana kunkuni. "Haka kawai mutum a takura mishi, ni ba yar iska bane salon mutum ya lalata ni" Tashi yayi ya dauki kayan shi ya nufi bangaren shi, ya watsa ruwa yana kallon yadda halittar shi take murmushi yayi yana faɗin. "Zan jira ki har sai kin amshe ni kafin ki ga yadda ake duniya" yana gama shiryawa yana haduwa da Mulikah. "Dazun nazo naga baka nan" Murmushi yayi sannan ya ce. "Ina dakin Gimbiya Kyautah" Gyada kai tayi tana cewa. "Abin karyawa yana can" "Bana cin abincin kowa sai na Uwar Bayi" Murmushi tayi tana faɗin. "Ih, tare da ita muka yi." "Amarya da shiga dakin girki" "Ih, martabawa ce" ta fada tana murmushi. A tare suka fito bai tsaya ba, ya wuce bangaren Radiah itama ta chab'a ado kamar dawisu. "Barka da Asuba Yarima na" "Barka dai, muje a karya" haka ya tasota a gaba, yana fitowa ya kalli shsshin Kyautah, zama yayi ya kuma kallon kofarta, baya son ta zama raunin shi yadda za a yake shi da ita, shi yasa yake kokarin ganin ya ɗauke kai, bai gama nazari ba yaji sautin takun ta. Tayi kwalliya das da ita, abin ka da doguwar mace kamar zata yi yayya. Hararanta yayi ya nemi wuri ta zauna kusa da shi, sannan ya zuba mata abinci yana diban naman kaza yana zuba mata, kallon shi tayi ya lakuce mata hanci. "Kana ta zuba min kai fa?" "Tare zamu ci" "Idan kayi babban loma ba yarda zan yi ba." "Idan kika cinye nima ba hakura xan yi ba" sam sun manta da akwai mutane a gaban. "Yarima Abdullahi ka manta da mu ne?" "Ai" ya fada yana shiga hankalin shi, ya shiga cin abincin, addu'a yake a ran shi Allah yasa kar ta kwafsa mishi, cikin ikon Allah sai gashi tana ci kamar ba zata ci ba, duk da kuwa ranta a jagule yake domin ta saba zuba lomarta kamar bakinta zai yage. Haka suka ci suka tashi, ya ma rigasu tashi amma bai yarda ya tashi ba, sai da ya tisa Kyautah a gaba da dura abinci domin yasan wanda taci dan kadan ne, bayan ta koma daki ta cire kayan tana kallon kanta a madubi. Ta saba idan ta gama al'adar ta, tana wanke kanta da kalkashi, amma wannan karon Uwar bayi ta ce ba zata wanke da shi ba, da akwai wani hadi da take son mata, baki daya sumar ya dame ta, gashi ba kitso take ba, balle a kunbushe mata, gyara tsayuwar tayi tana kallon madubi Wabi ta fado dakin kamar zata ci da baki. "Lafiya?" "Hm! Dama nazo ganin ki ne" "Ai" ta fada tana gyara tsayuwarta. "Wai da gaske yarima Abdullahi ya." "Me?" "Dama baiwar Fulani Mulikah ce, tace bayan ya dawo sallah asuba, shi ne ya dawo dakinki bayan kin san ba a wurin ki yake ba" dariya abin ya bata tana faɗin. "Ih, anan ya karasa barcin shi domin na farka naji shi zagaye da ni." Wani irin hadata da garun dakin Wabi tayi. "Ke wacce irin tinkiya ce?" "Sake Akuya" ya fada daga bakin kofar shiga dakin. "Basamude!" "Ki min shiru!" Ya daka mata tsawa, Sannan ya nunawa Wabi hanya, "Kika kuma zuwa sai na saka a kashe min ke" ya fada yana tsare Kyautah da idanu. "A kashe ta kai kayi ta? Zan dauki kasada amma ba zan dauka akan dangina ba, mun yi yarjejeniyar aurenka ne domin Yancin Nahara ba dan ka ci zarafin dangina ba, ina son nawa ina son nawa, ina da kawazuci idan ba ka da shi" Ta riko hannun Wabi, sannan ta kalle shi. "Zan bar maka ɓangaren ka, ka zauna da danginka amma ba zan zauna kana cin zarafin dangina ba" baya son ya d'aga murya domin baya son aji yo shi, dan haka ya juya baya bai mata magana ba. _Ina son nawa! Ina son nawa!! Ina son nawa, idan baka da kawazuci ina da shi_ Dafe goshinsa yayi yana jin uwar bayi tana daka mata tsawa. "Kika saka kafa kika bar bangaren Abdullahi da sunan yaji, har abada kin zubda kimar mahaifiyar shi ce. Ke kuma munafuka hankalin ki ya kwanta karya karuwa da ta janyo masifar da zata kashe ta, hassada da kyashi shi ne ajalinki sake mata hannu ki fice jaka" dake tana shayin uwar bayi da sauri ta fita. Wani uban harara Uwar bayi ta mata tana faɗin. "Sakarya shashasha" ta wuce ta, kuka ta saka ta koma ɗakinta yana zaune inda ta bar shi, ya kifa kan shi a tafin hannun shi b'acin rai yake ji, haka ta shigo tana kuka, baya son jin kukanta dan haka ya fita ya bar mata dakin, haka ta ci kukan har ta koshi, tun daga ranar ya dauke mata wuta, ya daina zama su ci abinci, ya mai da hankalin shi sosai wurin harkan gaban shi da matan shi, karshe a bangaren shi suke cin abinci ita kuma a nata bangaren duk da haka yaki yarda su sauran su gane suna rigima amma a haka, sai da Raudah ta san yadda tazo gidan tayi ta sake mata Habaici da shagube. "Wasu matan ai cikon wurin zama ne, ga mace har mace amma namiji ya kasa kula dake, har da alfahari." Jin haka yasa ta koma ɗakinta tayi kwanciyar ta, Uwar bayi tayi alƙawarin ba zata tab'a shiga mata fadar ta da kishiyoyi ba, ko da wasu amma ita da Abdullahi ba zata iya barin, shi ma kuma Abdullahi karfin hali ne amma baki daya bai da nutsuwa kamar yayi yayya.. *** Abid tunda aka yi auren washi garin ranar ya dauke matar shi, zuwa garin firta domin yayi alƙawarin a can zai durje amarcin shi, shi yasa abubuwan suka sha kan Abdullahi, tunda suka zo garin yake hidima da yaran garin da matasa maza,. Yana koya musu yadda zasu kare kansu. A bangaren Aaliyah kuwa tana son gaya masa abin da yake damunta. Da magariba ya shigo, tana kallon shi yana shiryawa. Domin ya shiga wanka ne ya fito. "Lafiya?" "Ranar da nazo maka ina son na gaya maka, Abbana ya saka a kashe ku ne, kuma bakin su daya da Ya Musa...." Takowa yayi gabanta ya saka hannu ya kashe aci balbal ɗin dakin, sannan ya haura gadon, ya shiga biyar da ita hanyar da ya dace, me cike da kauna da son dakatar da ita fadar kome, baki daya Abid shagali yaƙe, rike zanin gadon tayi cikin tsannanin bukatuwa da yanayin da ya jefata, tayi maza ta riko kanshi ba zata iya wannan al'amarin ba, yadda yaga jikinta yana kerma ya bashi damar, karanto addu'ar saduwa da iyali, ya shiga aikin lada, cikin tsananin kaunarta da begenta. Yanayin garin ya mishi dad'i yasa shi jin babu wani dadi sama da na kaci ko kashe daga abinda yake mallakar ka. Ita kanta Aaliyah sai da ta wajijjiga, domin Abid namijin duniya ne, ya surfeta kamar yadda ake surfe dawa. Sannan ya janye yana me komawa gefe ya rungume ta, yana wasa da na fulaninta. "Na sani, nasan abbanki yana cikin masu son ganin bayan mu, amma ni bani da matsala da shi, kuskure daya ne zai yi na gintse Wata alaƙar da take tsakanin mu, na sare kan shi." Mikewa tayi tana kallon shi. "Akan Abdullahi babu abin da ba zan yi ba, shi yasa nake cewa duk wanda yake son kwana lafiya, tow ya nisanta kan shi da Abdullahi" Ganin da gaske yake magana yasata shiga hankalin ta, haka suka kwana jikinta a mace, sai da suka kwashe kwanaki kamar goma sha biyar, sannan suka hada kayan su. Suka bar garin cike da kewar yan garin. **** Sati biyu A hankali ta fito tana me bin hanyar dakin shi da take jin, wani irin bakon yanayi, ta shiga takawa a hankali har cikin dakin. "Ahhhhhh! Hmmmm!! Yarima Abdullahi don Allah kar ka, don Allah ka min kar ka min haka, don Allah ka yi kawai." D'aga labulen tayi tana me raba idanunta, ya sauka akan Abdullahi da Mulikah, cikin wani irin yanayi da bata san lokacin da ta fasa kara ba, ta juya daki da mugun gudu. Jikinta yana kerma. Tsoro da haushinsu ya cika mata rai bata san lokacin da ta fashe da kuka ba, wannan shine karo na biyu da ta ganshi suna irin wannan yanayin. Kuka take tana kara k'amk'ame jikinta. Tsigar jikinta sai mikewa yake. Yaji kararta amma baya son ya nuna damuwar shi, dan haka ya shiga harkan gaban shi, duk da ba wani abu yake da sauran matan ba, amma yana rage zafin shi a bangaren su. K'amk'ame ta yayi yana sauke ajiyar zuciya, itama ajiyar zuciya ta sauke tana k'amk'ame shi domin Abdullahi ya iya kashe mace da wani irin salo, duk da kuwa bai shiga ba, amma yasan yadda yake ba kowacce kulawa. Ban dakin shi ya shiga ya watsa ruwa, ya fito. Sannan ya samu itama ta koma bangaren ta. Wurin Kyautah ya nufa yana kallon yadda take ja da baya. "Ni bana so" tab'e baki yayi sannan ya ce mata. "Waye ya ce zan baki abuna me dadi? Ai su da suke bukata su zan ta bawa, ke kuma ki zauna a wurin naga wanda ya iska ya bawa Nahara yanci" Zaro idanu tayi ta fashe da kuka. "Tow me yasa kake jimawa a dakin su?" "Suna bani dadi ne, ke me nake samu a wurin ki ban da shirme da rashin kunya" ya saka kai zai fita. "Ni kan ba yar iska bace" "Sai ki zauna har ranar da yan iska zasu dauke Miki ni, baki da ni baki da nahara" Fashewa tayi da kuka, yana jin ta ya share ta. Haka zaman su yake, da gayya yake shigewa bangaren su,baya fitowa sai tayi ta sintiri. Kwana biyu tsakani Abid ya dawo, yana isowa gidan Abdullahi ya nufa, ita kuma ta fito daga dakin ta kenan. "Laa shine sai yau kazo?" "Ih, tafiya nayi sai yau na dawo, yana ina?" "Yana dakin shi" "Tow kira min shi" Sam bata kawo suna tare da mace ba, ta shiga yadda taga yana cinye fuskar Radiah itama kuma tana cinye fuskar shi bata san lokacin da ta fasa wani irin kuka ba,ta juya da gudu ta bar dakin. "Lafiya?" "Ban ga kome ba" ta fada tana nufar dakin ta. Fitowa Abdullahi yayi shi da Radiah, ta gaida Abid ta wuce. "Ba dai har yanzu babu wani abu a tsakanin ku da Kyautah ba?" "Baka Ga zahiri ba?" "Gaskiya ya ka mata ka fara nuna mata kai a tsaye kake" "Ya Aaliyah" "Tana lafiya" suka fita waje suna hiran bayan rabuwa, har gidan Abid ya raka shi. Zai juya ya ce mishi. "Na samo wani labari me rikitarwa, dole sai na huta zan baka labarin" "Ba damuwa ina jiran ka" Daga nan suka yi sallama ya wuce gida, shiga ɓangaren Kyautah yayi ya same ta tana zaune sai kukan take. Zama yayi a kusa da ita. "Kukan gani na da su kike? Kyautah duk mace ta gari me kishin mijinta tana bashi kulawa amma ke ban samu daga gare ki ba, sai shirme da shiririta. Kina son na koma wurin su ne?" Girgiza kai tayi, tana shashekar kuka. Janyota yayi jikin shi yana shafa bayan ta. A hankali yake rarrashinta, ba tare da tasan tayi kewar shi a gefenta ba, sai da ya fara cinye mata wuya yana cusa hannun shi cikin rigarta, kishi da haushi yasa ta bada kofar da Abdullahi ya fara shagali da abokan shi. Lokacin da yayi watsi da rigar, yana me aikin alkhairi da dukiyar fulanin Jikinta bata sani ba, domin dai duk abinda Abdullahi ya gani sai ya tab'a sai ya lashe, sai ya tsotsa haka yasa bata fahimci kome ba, haka tayi ta shagalin shi da ita kafin ya janye yana shafa bayan ta. "Ya isa haka, an jima ma zan dawo zaki kuma bani?" "Hmmm.... 500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga Union bank #Mai_Dambu lbishirinku mata masu Duniya mata masu Abin Atata dake nake hajiya idan kinaso kayan gyara yan gaske tau kina da damar ziyar (Dakin Amarya )domin dawo da martabarki kimarki a gurin megida har ma da Aboka huldarki A dakin maryan nane zaki samu 1, garin sabaya me kyau haka kuma Akwai garin lakuse wanda zai gyaraki ciki da wajenki ki koma tamkar halwa jikinki yi luwai luwai fatarki ta goge haka nonuwanki zasu ciko suyi cirko cirko suna tsokanar megida matarda zatayi yaye da yan mata ma duk suna iya Amfani dashi . 2, A Dakin amarya munada mayyukan kamshi da gyaran jiki haka kuma muntanadi mayyukan gyaran gashi akwai hadin buzaye mesa gashi taushi laushi da kuma santsi 3 hakama bangaren kayan mata suma ba'a barmu a baya muna hadin kaya masu inganci akwai hadin kinfi Amarya akwai zumar karya gado akwai hadin sabuzu kuwa akwai hadin dan bagigita akwai kalolin kaza dakuma tsimi da kuma kalolin san matse domin karin bayani sai ku tuntubi wanam Lambar 0805 086 4183 kokuma sakon karta kwana ta wanam lambar a man hajar WhatsApp 08164714675 kokuma saadatusadik@gamil.com sayen nagari maida kudi gida muna aikewa da sako gari gari kuma inganci kayanmu ke sayar dasu da ikon Allah ku garzayo dakin amarya muna nam garin sokoto .............. Kallon shi Kyautah tayi tana faɗin. "Kuma sai ka bar Abid a can? Babu adalci a sha'anin ka, idan sarkin yawa yafi sarkin karfi fa? Kai da shi ya kuka kare a masarautar Deehar balle kuma ka bar shi a can shi daya? Ban ga wani cigaba ba, idan har yakin naka ne da kuma iyayen ku, tow wallahi kayi rakiyar asara ne. Ka juya tun dare bai yi ba ka tafi ka wanke jinin mahaifan ku sa aka azubda ni kuma na maka alkawarin shiga masarautar Rano da jagorancin dakarun da suke biye da mu, haba kai kuwa dubi yadda matar shi ta koma kai ko tausayi babu a ranka? Maza juya Jan gwarzo na ka karasa aikin da su Abba suka fara, a shirye nake na baka rayuwata da kome na cikinta, Abid kawai nake bukata a gefen ka domin matar shi." Kasa magana Abdullahi yayi yana kallon idanunta, janyo ta yayi jikin shi ya ma rasa bakin magana sai kallonta yake. Tsintar kanshi yayi da kai fuskar shi daidai mata, ya shiga sumbatar bakinta, tunda yake mata bata taɓa taya shi ba, sai yau da take son yayi yakin domin Ahalin shi da kuma Aminin shi. Tsintar kanta tayi da jin wani irin yanayi me tafe da kuka, hawaye ne yake zuba mata haka ta kwantar da kai ta biye mishi a keken doki suka zama kamar zasu cinye juna. Kafin ya janye yana kallonta cikin wani irin yanayi. "Zan tafi ki gaida min kowa da kowa kuma, ki gayawa Abokaina zan dawo gare su." Buga kofar yayi me keken ya tsaya, shi kuma ya fito yana kallonta. "Ki kula da kanki ina dawowa." Sannan ya juya ga rundunar da suke bin su, ya ce musu. "Zan koma Deehar ku isa Rano lafiya" sannan aka bashi dokin da aka rike koda wani abu zai taso, ya juya wurin keken Uwar Bayi ya mata bayan ya bude yace Aaliyah ta fito ta koma wurin Kyautah Ladi ta zauna da Uwar bayi. Sannan ya ware dakaru goma suka rufa mishi baya, ya nufi Deehar duk da ba wani dogon tafiya suka yi ba, dan hantsi ne lokacin. Kafin ya bar wurin sai da ya kwashi kayan yaki sannan ya shirya ya fito mayakin shi na asali, ya dumfari garin Deehar. Kasancewar sun saka a ransu zasu isa kafin zuwa rana tayi tsakiya sun isa Deehar cikin ikon Allah suka samu kofar a buɗe, suna shiga aka rufe domin tun kafin ya iso ya tura daya daga cikin dakarun ya sanar gashi nan dawowa, wato shigan su yaga ilahirin deehar tayi tsit babu wani mahaluki da yake kaiwa da kawowa, bala'in tana can cikin Masarautan ne, kafin ya nufi cikin masarautan aka fara harbin su, haka yasa suka dakata domin an harbe mutane uku a cikin su, dole suka tsaya boya, sai abin ya zama kamar yakin sunkuru. Suna kare kansu, suna ramawa da haka suka isa har gidan Abid, wanda yake dauke da dakarun fitar hankali, sai da suka matsa suka fahimci ba asalin dakarun su bane, waɗanda aka turo su kashe Abid ne domin ga dakarun shi kwance cikin jini male-male. Tsayawa yayi ya cewa dakarun da suke biye dashi. "Ku tsaya a nan" "tow" suka tsaya, nufar dakarun yayi da takuba biyu a hannun shi, ya nufe su da gudu. Suma ganin haka suka nufe shi domin mishi kisar gilla, hohoho faduwar gaba a sarar maza, domin babu tausayi Abdullahi ya shiga musu kisar mummuke tare da girbe su kamar ana girbe dawa, kasara su yake yana gille musu duk inda yanke hade a jikin su, dakarun da suke cikin gidan Abid suka leka tare da shi Abid ɗin domin sun kasa cimma Abid kuma shi yana nazarin fita domin yakar su, ya Haruna ya hana shi. Har da kukan shi domin sun fi Abid yawa zasu iya kashe shi, ba zai iya jura ba. Hango takobin Abdullahi yasa shi jin wani irin tsimi yana tsikarar jinin shi bai san lokacin da ya karya kofar gidan ba, ya shiga sarrafa majajjawan shi. Aikuwa suka saka dakarun nan biyu, a hankali sauran dakarun su. Suka shiga suma taya su yakin kafin azhar sun kashe na kashewa sun bar na bari, zubda makamai sauran suka yi suka zube akan gwiwar su. "Mun mika wuya" "Ko kun mika ba zamu raga muku ba, Sarkin yaki kwashe su a kai su gidan yari." Inji Abid. Kallon Abdullahi yayi yana me sunkuyar da kai kasa. "Kanwarka ta turo ni, gare ka tana bukatarka a raye. A yanzu na gane me yasa Allah ya bar min ita a gefena domin ta zame min garkuwa da me yawan tunatarwa a gare ni. Muje shi yasa Allah ya dakatar da kai sai da nazo, domin da wani abu ya same ka ba zan yafewa kaina ba." "Batun waɗanda can tsofin fa?" Abid ya tambaye shi. "Yakin ya tsaya haka, ba kujeran nake bukata ba, kai ne damuwata." Cike da mamaki Abid ya kalle shi sannan ya ce mishi. "Kamar Ya?" "Kar ka damu " ya wuce suka nufi fada, ganin yadda wasu dakarun suka taso musu, Abdullahi ya shiga gaba, tare da cewa. "Ba yaki ya kawo ni ba, idan kuma kuna bukatar yaki tow shi kenan, kuna da iyalai kuma da sauran rayuwa ku bani hanya " ya wuce abin shi, domin ya kashe musu jiki har fada ya shiga ya same Chiroma yana tsaye ga sauran mutanen Fadar suma sun yi tsuru-tsuru kamar jira suke su yanka da gudu. "Kun zata yaki zan far muku? Ko daya bani da wannan karsashin, ai nasan kun laifin ku, na san me kuka aikata. Kowannen ku zai amshi laifin shi daidai da hukuncin shi. Deehar bata fama da matsalar tsinuwar da zata saka a haifi yara a nakashe, Magajiya da Alkali suka haifar da haka. Kashe Mai Martaba sarki Hayatudeen Abdullahi Noye, Fulani da galadima suka saka aka yi, kashe waziri da iyalin shi Yarima Shehu da garkuwa da Sarkin Malamai tare da Ya Musa, laifin ku na gaba mafi muni, keta haddin Kubrah da kuka yi, ba zan kashe ku kamar yadda kuka so mana ba, zan baku nan da kwanaki arba'in kafin na dawo daga rangadi, idan kun so ku rike masarautar idan kuka so ku yi abin da ya dace. Abid muje Uzairu ga Amanar Deehar na baka,ka kula kafin mu dawo, idanuna yana kanku duk abin da ya muku zaku iya yi." Daga haka ya juya ya bar fadar shi da Abid, kallon shi Abid yake. "Me yasa ka bar su?" "Wasu sun su zasu so su rayu, dan haka zasu yi yunkurin kashe wasun su kafin mu dawo sun kashe kan su. Wanda ya tsira a cikin su, shi ne abin tsayawa a duba illar da yayi mana, dan haka muje ka sami matarka tana jiranka." A ranar suka bar Deehar bayan sun sauya kayan su, suka nufi Masarautar Rano, dake sun san tafiya ce ta kwanaki, haka yasa basu bari sun kwana a hanya ba, sun yi tafiyar har Allah ya taimaka wuraren asuba suka samu damar isa inda suka yada zango, suna isa dakarun da suke tare da su Kyautah suna musu caaaa, warware amawalen fuskar su, suka yi suna kallon su. "Mune!" "Barkan ku da hanya!" Gyada kai suka yi, sannan suka nuna musu masaukin iyalansu, a lokacin da ya isa tantin, tana kwance sai juya kai take tana kananun magana. "Nahara!" Cire kayan shi yayi ya kashe hasken dakin, sannan ya kwanta a bayanta, yana me cire mata kayan jikinta, fatar su ya hadu da juna. Bude idanu tayi tana kallon shi kafin ta ce. "Kun dawo tare ne?" "Hmm! Na dawo me sanyi na" hannunta ta kai fuskar shi tana shafawa, a hankali ta matsar da fuskarta daidai na shi, ta fara sumbatar shi, hannun shi ya kai bayan ta yana shafa bayan har zuwa saman kirjinta, sosai ta sake mishi jikinta. Shi kuma yan kwailayen kirjin ta yake haukata shi, haka suka kasance har lokacin sallah yayi yana shagalin shi da ita, dole tasa shi ya kyaleta ya wuce dan rafin da yake wurin yana ganin Abid shima ya fito ya suka wuce wanka. Suna gamawa suka dawo suka ja sallah, bayan sun idar. Abid ya ce. "Zamu dauki kwana uku anan, kafin mu cigaba yanayin yana da dadi" murmushi yayi cike da kunya, ya dauke kan shi. Can da gari ya waye suka fita daji inda suka samo manya manyan barewa har biyu, aka gyara aka gasa, duk matan suna tantin su, ruwan da wanka aka kai wa Kyautah tayi wanka ta gyara jikinta, ita ɗaya tasan yadda take jin jikinta, domin abu abinda yake bukata kamar mijinta, lokacin da ya shigo su karya, wani irin rungume shi tayi har da d'agal-d'agal, ta shiga niman bakin shi. Wani irin fisgota yayi ya dauke ta cak sama, yana me sumbatar ko ina na Jikinta, sake zanin wankar tayi. "Abdullahi!" "Kyautah!" Ya kirata a hankali, rike kan shi yayi, shi kuma ya mata masauki a shimfidar su, karshe karyawan da basu yi ba,.kenan baki daya Kyautah abin da take ji yana fisgarta ta zata wani abin Arziki ne, sai da Abdullahi ya shirya zama ita, itama ta shirya zama shi, lokacin ne ya gane ba zai ya samun kafa ko hanyar ratsa jikinta ba, domin wurin a rufe yake, duk yadda yaso shiga cikin kuwa sai gashi ya kasa kofar a rufe yake rub, hannun shi ya kai ya gwada sakawa yaji a rufe, ga kuma abin da yake fita a wurin kofar tayi karama. Rungume ta yayi yana me zura harshen shi kunnenta, yana murza kirjinta. "Kyautah!" "Na'am!" "Babu hanyar shiga jikinki, dama haka wurin yake? Ki tambayi Uwar bayi" Gyada mishi kai tayi, domin bata kawo wani babban al'amari bane, sai da suka yi wanka ya taimaka mata suka karya, bayan ya fita ya tura mata uwar bayi. Sai da ta gama zagayenta, kafin ta ce mata. "Uwar bayi ni bani da hanya ne? Basamude wai bai samu hanya ba" dafe goshinta tayi tana faɗin. "Ke dake baki da kunya shi ne kika tambaye ni? Ih kina da angurya sai wanzamai sun cire miki " Bata zata cire abin bai da sauki ba, sai bayan ya dawo ta gaya mishi, ai kuwa akan kafar shi ya samu uwar bayi, ya ce mata. "Babu macen da ta iya ne sai maza? Idan mun isa Rano a cire mata amma mata ba maza ba." Yana gama fadar haka ya fita, ko Abid bai gayawa ba. Washi gari haka suka bar dajin suka cigaba da tafiya, kwanaki goma ya kai su, Rano sun samu kyakkyawar tarb'a, duk da tsufa ta cimma sarki Abbas. Ya karbe su a har cikin gidan shi Fulani Hadiza ita ta amshi Kyauta. Aka kira Inno wacce ta tsufa ainun, aka nuna mata gudan jinin Yarta. Kuka ta saka tana kallon shi yau ga Dan Kubranta, haka suka kasance cikin farin ciki da annushuwa. Zuwa dare Uwar bayi ta labartawa Fulani Hadiza halin da ma'auratan nan suke ciki, a daren aka kira unguwar zoma, sai da suka bugar da Kyautah domin wallahi ba zata yarda a cire mata abu tana gani ba. Sai dai duk yadda unguwar zoman ta tab'a da haska sai ta bata fuska, a hankali aka cire anguryan sannan aka dinke mata ciwon matar ta ce. "Ga gabaruwa da bakin sabulu, tana zama a cikin shi nan da sati daya zata warke sumul." Godiya suka yi dukkan su,.sannan suka jira tashin rigima da kan shi. Washi gari kuwa zafin ne ya d'agata, ai kuwa kamar yadda suka zata da mugun Rigima ta farka, sai da akai ta matseta ana sakata a ruwa, Fulani Hadiza ta kawo me gyaran jiki na musamman aka shiga mata. Cikin kwanaki Uku zuwa hudu ta warke har tana iya zama ayi hira da ita, wani abin da ya kara burgeta, yadda masarautar suke cike da ilmin addini Uwa Uba babu kyamar ta, babu kome ga kakar Abdullahi kamar ta goyata, haka yasa ta fara jin kamar a baya ba addinin Kirista take ba, domin duk wani girmamawa da kyautatawa, musulmai suna da ita, musamman Abdullahi da bata taɓa ganin kyamarta daga idanun shi ba, a wannan yanayin idan ya zo dubata, sai ya duba ciwon yana yi yana wura mata iska, sai ta kore shi domin karshe sai ya kai kan shi yana mata wani abu duk ya sakata jikewa, ga Matar Sarkin bata kyamarta sai girmamata kamar yar cikinta, kulawa kuwa har ta kai duk inda ta zauna kamshi take, ko abu ta tab'a zata ji shi yana kamshi, a hankali kyautatawan Abdullahi ya zame mata abin lissafi ba dare ba rana, ko muryan shi taji yana kiran sallah, abin ta saurara ne. Idan yazo kuwa ji take kamar ya ɗauke ta ya boye ta, duk shigowa sai ya tawo mata da wani abu suna ci tare a daki, dan zaman da tayi ta kara kyau kiba, cika ta sama da kasa fatarta ya murje,.kwananta goma ita da kanta ta nime Izinin ganin shi domin tunda Uwar bayi ta mishi tsiya ya dauke kafar shi, wato da tasan abin da zai biyo baya, ko da zinari da azurfa aka ce ta tafi wurin shi sai ta tsinewa wanda ya turata, ranar ya kasance farkon damina, kasancewar haka an sheka ruwa me yawa garin yayi sanyi gashi la'asar sakaliya, ta shiga har dakin, rufe kofar tayi tana me nufar shi. "Abdul!" D'ago kai yayi ya kalleta, ganin yadda ta cire kayanta ya ce mata. "Me ya kawo ki?" "Kawai nazo ne ka cinye min fuskana" "A wannan yanayin?" Ya tambaye ta yana tashi zaune, murmushi ta mishi sai lokacin ya lura ashe alkyaba ta saka da wani mayafi ta fito, kasa mayafin yayi ya Zubawa Kirjinta idanu da suka cika suka yi kyau gwanin sha'awa. A hankali ta isa gare shi rungumar ta yayi ya juyata gadon, suka nutse duniyar su, tunda yake sarrafa ta bai tab'a, cin karo da wannan yanayin me dadi ba, a hankali kome ya shiga tafiya, dama an gama jikata da gyara, shi kanshi bai san me ya kunce mishi lissafi ba, sai dai baki daya ya tsinci kanshi a niman mafita da son sanin ilimin mace a wannan lokacin, lokacin da ya nufeta da macijin shi. Taji abin a tsakanin cinyoyinta, Mikewa tayi ya mai da ita ya kara matseta, sannan ya shiga Addu'ar saduwa da iyali, cikin wani irin zafin nama, jin zai kashe ta kuwa ta yanka mishi cizo, kame harshenta yayi ya shiga tsotsa, ita kuwa ihu da yakushe da duka babu wanda bata mishi ba, sai da Allah ya bawa macijin shi sa'a ya shiga jikinta, a lokacin wani irin sanyi ya shiga kada mata, kasa magana tayi sai jijjiga kamar zata mutu. A lokacin ya manta ita ce farkon shi, shima kuma ita ce farkon shi. Dan haka ya shiga turmusata kamar me, yayi hakuri ya jira har ta zama na shi, dan haka ya shiga goge mata duk wani rashin jinta..... 500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga Union bank #Mai_Dambu lbishirinku mata masu Duniya mata masu Abin Atata dake nake hajiya idan kinaso kayan gyara yan gaske tau kina da damar ziyar (Dakin Amarya )domin dawo da martabarki kimarki a gurin megida har ma da Aboka huldarki A dakin maryan nane zaki samu 1, garin sabaya me kyau haka kuma Akwai garin lakuse wanda zai gyaraki ciki da wajenki ki koma tamkar halwa jikinki yi luwai luwai fatarki ta goge haka nonuwanki zasu ciko suyi cirko cirko suna tsokanar megida matarda zatayi yaye da yan mata ma duk suna iya Amfani dashi . 2, A Dakin amarya munada mayyukan kamshi da gyaran jiki haka kuma muntanadi mayyukan gyaran gashi akwai hadin buzaye mesa gashi taushi laushi da kuma santsi 3 hakama bangaren kayan mata suma ba'a barmu a baya muna hadin kaya masu inganci akwai hadin kinfi Amarya akwai zumar karya gado akwai hadin sabuzu kuwa akwai hadin dan bagigita akwai kalolin kaza dakuma tsimi da kuma kalolin san matse domin karin bayani sai ku tuntubi wanam Lambar 0805 086 4183 kokuma sakon karta kwana ta wanam lambar a man hajar WhatsApp 08164714675 kokuma saadatusadik@gamil.com sayen nagari maida kudi gida muna aikewa da sako gari gari kuma inganci kayanmu ke sayar dasu da ikon Allah ku garzayo dakin amarya muna nam garin sokoto ....... ......Dan guntun tausayinta da yake ji baki daya yau ya manta da shi, abin da ya sani ya samawa kanshi nutsuwa da lafiyar shi, ya sha kwana idanu biyu domin ta, domin jiran wannan ranar ya sha fatan idan ya rike ta sai ta gaya makotan su,, rena shi da tayi da rashin jin maganar nan yau ya goge mata. Cikin wani irin gunjin kuka ta kwace bakinta tana yakushin bayan shi, janye bakin shi yayi yana faɗin. "Kyau...ta...h!" "Kayi hakuri ka cire min, zan mutu don Allah!" Ta fada tana jan fatar bayan shi, girgiza mata kai yayi gumi yana d'iga a goshinsa,.ya kuma kaiwa bakinta cafka, ta fasa wani irin ihu da kuka tana yakushin bayan shi, amma ina baya jinta, wani irin matseta yayi yana faɗin. "Alhamdulillahi!" Ya furta yafi sau biyar, kara matseta yayi yana faɗin. "Sannu duniyata" baki daya tayi laushi, dakyar take numfashi. "Basamude cire min macijin nan" sumbatar goshinta yayi yana janye wa a jikinta, yana sauke ajiyar zuciya rungumar ta yayi yana shafa bayan ta. Tayi laushi kamar wacce aka mata dukar kawo wuka, shafa ta yayi tare da janyota jikin shi. Amma ina ta tafi baki daya sai hawaye da suka bushe a Idanunta, komawa tayi kamar danyen nama. Yayi maza ya rungume ta yana shafa bayan ta, wani irin kaunarta yake kamar ya maida ita kirjin shi. Kara rungumar ta yayi yana jin babu wanda ya isa cutar mishi da ita matukar yana raye. Har aka kira magariba, ya tashi ya nufi ban daki yayi wanka sannan ya tafi masalaci, kafin ya fita ne ya nufi cikin gidan ya samu Uwar bayi tana niman ta. "Yawwa Yarima tana wurinka ne?" Shafa kan shi yayi yana sunkuyar da kai. "Tana can, tana bukatar kulawar ki kamar kullum" daga haka ya juya ya bar cikin gidan, wani irin farin cikin ne ya lullube ta, ta nufi ɓangaren Fulani Hadiza ta gaya mata, ai babu shiri aka hada bayi mata da unguwar zoma aka tura su tare da uwar bayi, suka tafi. Uwar Bayi ta fara gyara mata jikin kafin sauran bayi da Unguwar zoma suka shiga dubata, cikin lokaci ƙalilan suka gyara mata jiki tsaf, sannan suka mata wanka sai lokacin ta bude idanu, ba magana sai kuka da rikicin da babu gaira babu dalili. Haka suka gama kafin isha aka mai da ita daki, can Uwar bayi ta fita sai gata dauke da Farfesun kaza da dafaffen madara, ta sakata a gaba taci kaɗan."Uwar bayi dauke ni ki tafi da ni" ta fada cikin shashekar kuka, "Yo ni na kawo ki? Ina cewa zakinki da zalzalar ki ya kawo ki, ai kin dawo bangaren kenan haka zaki zauna kowacce mace haka take hakuri da al'amarin mijinta, balle ke da yayi hakuri domin ke har zaki ce a mai dake can" ai kuwa kamar Uwar bayi ta kutuntuma mata zagi, haka tayi ta kuka karshe dai Uwar bayi komawa rarrashi ta cigaba da yi tana bata abinci, tana shafa bayanta. Har ta gama ci ta sha magani, barci ya kuma ɗaukar, sannan Uwar bayi ta bar dakin bayan ta gyara mata kwanciya. Kunya tasa yaki dawowa da wuri sai da dare yayi ya sad'ado ya dawo dakin an saka runshi da turaren wuta na asali, ko ina sai daukar kamshi yake, gwanin ban sha'awa, haka ya cire kayan shi ya shiga ya watsa ruwa, sannan ya dawo dakin ya kwanta a bayan. Sosai haduwar jikin su ya haifar mishi da wani matsanancin bukatar ta, dan haka ya d'aga rigarta ya saka na Fulaninta a bakin shi ya cigaba da tsotsa, bude idanu tayi ganin zai kuma hallakata yasa ta fara kokarin kwace jikinta, tana faɗin. "Kayi hakuri kar ka kashe ni, na haɗaka da Allah ku" Haka ya cire bakin shi ya kara rungumar ta, suka cigaba da barci. Da asuba ma sai da suka kwashi rigima domin wani irin fitina yaƙe ji, dakyar ya hakura bai mata kome ba, domin yana fara niman wani abu ta sume mishi, dole ya hakura da bukatar shi, sannan ya fita anan ya hango Uwar bayi da kayan gyaran jiki, ya nufi masalaci, lokacin da taga Uwar Bayi ta fashe da kuka yana rokon ta tafi da ita,.amma haka taki tafiya da ita. Suka bata duk wani kulawa amma ban da tafiya, kamar xata yi hauka take ji domin Abdullahi ya hanata barci, ganin yadda ta lalace a cikin kwanaki Uku, yasa Uwar bayi gayawa Fulani Hadiza, suka dauke ta domin samun damar kula da ita. *** Bayan tafiyar Abdullahi wani irin rigima ce ta farke a tsakanin su, baki daya hakkin mutanen da suka tab'a yana bibiyar su, inda suka ce sai sun kashe juna. Abin da ya fara kokarin zama tashin hankali, inda aka wayi gari Arshan ya tasa Fulani Babba da Galadima a gaba su gaya mishi waye shi? Yadda ya dauko takobi zai kashe su yasa Fulani Babba yaga mishi gaskiya. "Kai dan shi ne, Galadima ne Mahaifinka mun so mai da kai sarki ne, domin ka rike masarautar shi yasa muka kora Mahaifiyar ita yar Asalin Kwantagora ce, shi ne gaskiya abin." "Ina take?" Ya daka musu tsawa, "Wallahi bamu san inda take ba, domin koranta muka yi" sake takobin yayi ya zube akan gwiwar shi. "Kun lalata min rayuwa, kun lalata min kome nawa kun raba ni da Mahaifiyata bayan kun san ramin karya kurarre ne, Allah zai saka min" ya mike tare da barin ɓangaren Fulani ya nufi sharayi, ya hada kayan shi, yana kallon yadda kome yayi ta tafiya, yau gashi sun lalata mishi. A hankali ya hada kayan shi a daren bai yarda sun hadu da Namir ba, ya bar Deehar baki daya, yayi alƙawarin ya bar Deehar ya kuma bar kowa na shi, zai je ya nime mahaifiyar shi shima yana kewanta sai yanzu ya fahimci haka. Washi gari da safe aka samu gawan Chiroma an kashe shi. Basu gama fita daga hayacin su ba, labarin rasuwar Magajiya ya same su, wannan tashin hankalin ya basu mamaki ana. Tunda aka fara samun labarin mace mace a fada, Ya Musa ya kara kame kan shi. Yaki fita ko kofar gida, haka ma Yar shi kai sai da ta kai masarautar ko tsuntsu Baya fita tsabar masifar jifar juna da ake ta hanyar amfani da Aljanu, haka yasa masu karami jini suka shiga fadawa matsala. Kwana uku a tsakanin aka samu labarin rasuwar Alkali da Sarkin Malamai. A rana na hudu wanda ya kasance Jumma'a, Galadima ya fito ya shirya, bayan an gama huduba, ya sanar da cewa Abdullahi ne sabon sarkin Deehar a ranar kowa yayi muba'aya, sai dai kuma al'amarin bai zo da sauki ba, domin kuwa babu wanda ya kawo karshen za a bawa Abdullahi mulki ba, Abid kuma aka aiyana shi a matsayin wazirin Abdullahi. Tunda aka fadi haka masarautan aka ji ana biki da buga ganguna wanda ya kai har kana jin shewa da murnan Yara da kukan Dawakai. *** Wani irin kyau da kiba, sai ta kara tsawo kamar ba ita ba, wannan haukar da shirmen duk babu, domin wani irin nutsuwa ya shige ta. Babu kaudi da rashin jin nan, tana zaune a ɓangaren Inno, ta ce mata. "Kyautah, ga jikana na baki amanar shi, don Allah ki taya ni kare shi duk da nasan Allah yana kare shi, amma don Allah kar ki bari wani ya cutar da shi, matukar kina sane da haka ya zama wajibi ki bashi kariya." "Zan kare miki shi." Ta fada tana cin wainar gaban ta. Wanda yaji manshanu da tsokar nama. Bata kawo zai zo ba, sai ganin shi suka yi ya shigo cikin gidan, ya koma gefe ya zauna ya ce. "Inno ga maganin nan a dama mata a fura ta sha." "Tow," "Inno bar maganin nan sai an jima kinga abin da nake ci" "Tow" ta fada tana barin wurin, da sauri ya koma wurin da take zaune a taburman kaba, ja da baya tayi ya bita. "Dan rashin imani yau sati biyu, sai dai na ganki daga nesa haba ke kuwa ki tausayawa macijina mana" "Ka kuma kashe ni" ta fada tana ja da baya. "Na rantse ba zan kashe ki ba" "Ni kan ka kyale ni" "Zan kyale ne idan kina bani hakkina, ko kuma yau sarki Abada ya daura min auren wata yarinya yar Fulani da na ganta a cikin gidan nan" "Yanzu sai ka kara aure?" Ta tambaye shi idanunta cike da kwalla. Abin ka da namijin duniya ya kalle ta kamar bai damu ba ya ce mata. "Kwarai kuwa" "Sai kaje kayi tayi ba zan baka ba" ta fada tana kuka, yadda take kukan ya bashi tabbacin zata zo har inda yake, dan haka ya ce mata. "Sai an jima" ya wuce abin shi. Yana barin gidan itama ta lallaba ta bar gidan, ko inno bata sani ba ta bishi baya bangaren zama tayi can kuwa yazo daukar abu a dakin ya ganta. A ranshi ya ce. "Magulmaciya" rufe kofar yayi ya nufeta. "Ni dai kar ka jima zan koma da wuri" "Tow Gimbiya" cikin hikima da dabara Abdullahi ya kanenayeta bata san lokacin da ta sake jiki suka shiga cikin juna ba, yaki ya nime haka sai da ya hada mata lissafi yadda ita kanta kamar zata yi kuka ya shiga binta da wasu abubuwan da kanta ya kasa dauka, sannan ya nime hanyar jirgin ruwan shi. A tsora ce ta fara kokarin kwace kanta, a hankali kuma shi da kan shi ya sassauta mata, ya shiga binta a nutse yadda yasa ta kwantar da kai, duk da yadda jikinta yake rawa, bai saka ya kyale ta ba sai da ya shiga cikin jikinta sannan suka sauke ajiyar zuciya a tare, hade goshinsu yayi yana faɗin. "Kyautah!" "Da zafi" ta fada hawaye na zuba mata, a hankali yake kula da yanayinta, yadda take kuka da yadda take kokarin kwace kanta, domin har yanzu bata saba ba, shi kuma wani irin yanayi yake ji a jikin shi yasa shi murzata kamar zai cinye ta, ita kan bata ga wani sabon abin dadi yadda take hangowa a kwayar idanun shi ba, sai wahala da gajiya haka suka kasance sam babu armashi har yayi ya gama, shi yaji dadin shi amma ban da ita. Bayan ya koma gefe ta ce mishi. "Basamude wannan abin babu dad'i sai wahala." "Kar ki damu wata rana da kanki zaki gane amfanin shi" "Ba wani amfani jikina ciwo yake" ta fada tana kuka, rungumar ta yayi yana shafa bayan ta, da taimakawar shi tayi wanka, ya rakata har cikin gidan, ya rike hannunta. "Idan kina bari ana duba wurin zaki daina jin zafi" "Tow" ta ce mishi, haka ya ga shigar ta wurin Uwar bayi sannan ya juya ya tafi, haka kwanaki suka yi ta tafiya har aka samu wasu kwanaki labari yazo musu daga Deehar ga abin da yake faruwa ya ce ba zai kome ba, su kare lafiya. Abid da Aaliyah kuwa suna can suna cinye junan su, dan ma cikin da Aaliyah take da shi yana hana su watayawa. Sai da suka cika kwanaki arba'in cif suka kama hanyar Deehar, a lokacin haduwar Abdullahi da Kyautah sau biyu, domin yana fatawa zata fara kuka, ita bata so har gara da suka yada zango a hanya da dabara ya sake hutawa da ita a wannan karon yaga dan sauyi kaɗan, domin ita ce ta bashi hadin kai da aka yi nisa ta fara kuka. Ganin zata tara mishi jama'a ya sa shi binta a nutse yadda sai gata ita da kanta take kara rike shi, shi kan shi bai san yadda aka yi yake binta a tausashe ba,.cikin so da kulawa da fahimtar juna sai gashi ta haukace mishi har tana jin kamar kar ya daina, kusan daren ya gurjeta kamar hauka. Yadda yake kome cikin natsuwa da nuna shi din wani ne kuma uban kasa ne, a tare suka sauke ajiyar zuciya yana rungume da ita, yana kallon yadda take lumshe idanunta, sumbatar bakinta yayi yana cewa. "Sannunko" "hmm! Na yau babu zafi" ta fada tana boye fuskarta,"da kika fara min kuka" "hmm..... 500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga Union bank #Mai_Dambu lbishirinku mata masu Duniya mata masu Abin Atata dake nake hajiya idan kinaso kayan gyara yan gaske tau kina da damar ziyar (Dakin Amarya )domin dawo da martabarki kimarki a gurin megida har ma da Aboka huldarki A dakin maryan nane zaki samu 1, garin sabaya me kyau haka kuma Akwai garin lakuse wanda zai gyaraki ciki da wajenki ki koma tamkar halwa jikinki yi luwai luwai fatarki ta goge haka nonuwanki zasu ciko suyi cirko cirko suna tsokanar megida matarda zatayi yaye da yan mata ma duk suna iya Amfani dashi . 2, A Dakin amarya munada mayyukan kamshi da gyaran jiki haka kuma muntanadi mayyukan gyaran gashi akwai hadin buzaye mesa gashi taushi laushi da kuma santsi 3 hakama bangaren kayan mata suma ba'a barmu a baya muna hadin kaya masu inganci akwai hadin kinfi Amarya akwai zumar karya gado akwai hadin sabuzu kuwa akwai hadin dan bagigita akwai kalolin kaza dakuma tsimi da kuma kalolin san matse domin karin bayani sai ku tuntubi wanam Lambar 0805 086 4183 kokuma sakon karta kwana ta wanam lambar a man hajar WhatsApp 08164714675 kokuma saadatusadik@gamil.com sayen nagari maida kudi gida muna aikewa da sako gari gari kuma inganci kayanmu ke sayar dasu da ikon Allah ku garzayo dakin amarya muna nam garin sokoto ......... Tsoron abin da zai biyo baya, yasa baki daya suka tsorata da kyautah ai sun san ba haka take ba, ita ma da ta koma bangarensu kuka tayi ta yi tana ganin kamar duk wani abu da yake faruwa laifinta ne, tana zaune har Abdullahi ya shigo gidan, sam baya son ganin kwalla a saman fuskarta. D'ago ta yayi yana faɗin. "Waye ya saka min Kyautah kuka?" "Yaushe al'umma ta zasu samu yanci?" Shafa gefen fuskar ta yayi yana murmushi ya ce mata. "Sai ranar da kika bukaci su koma da kankie" daura kanta tayi a kirjin shi tana murmushi har ta manta da tana kuka ne wannan yarinyar da ganganci take. Yanzu zata yi kuka yanzu zata kama dariya, kamar ba ita ba. Haka ta ja hannun shi suka shiga bangaren shi ta taya shi rage kayan shi. "Mai Martaba!" Bai tab'a jin ta kira shi da haka ba, domin kuwa Jan gwarzo ne ko Basamude, amma yau ta kira shi da Mai Martaba. Zuba mata ido yayi yana jira daga gare ta. Sai da ta sauke ajiyar zuciya sannan ta ce mishi. "Tunda muka dawo ban ga sauran." Hannun shi ya saka a gefen fuskar shi yasa kallon yadda take rau-rau da idanunta. "Suna gidan Iyayen su" ya fada yana me cire babban rigar shi da ya gaggareta cirewa. "Ina ga ai su basu da laifi" ta fada tana rike rigar shi. "Ih, amma ba zan iya zama da su a matsayin mata ba, idan ke kin gaji da hidima na zan iya aure ko na tara kwarkwarah amma bazan mai da gidana sansanonin yaqin juna da kishi ba, zaman lafiya nake nima ba tashin hankali ba." "Allah ya huci zuciyar ka, ba da wata manufa nayi magana ba." Ta janye hannunta daga jikin shi yasan za a rina dama, amma sai ya ce mata. "Idan kina son a dawo da su, ba matsala sai na dawo da Raudah!" "Cab na rantse da nahara, sai na kashe ta yarinyar da tace bata sonka ai ba zata tab'a sonka ba" Shafa cikinta yayi yana kallon cikin idanunta, ya ce. "Anya ban yi ajiya a nan ba?" Buge hannun shi tayi tana faɗin. "Ko da wasa babu ajiyar da kayi a nan na.gaya maka" bakin shi ya kai kunnenta. "Ni nasan nayi, tun kwanakin da muke Rano, domin naji yadda yarinya take kara k'amk'ame ni tana min kukan" "Ka fara bani tsoro, ayi mutum bai san abin da yake fitowa bakin shi ba, kaga bari na shiga na hada maka ruwan wanka" Dariya yayi sannan ya zauna tana gama haɗawa ta fito, tana kallon shi ta hanyar d'aga mishi gira ɗaya, ta ce. "Muje kayi na maka wanka" "Yarinya Kice kina son gani na a tube shi ne zaki ce, zaki min wanka." Ajiye numfashi tayi sannan ta ce mishi. "Kaga babu lokaci, zoka wuce kayi wanka tow!" Murmushi yayi sannan ya ce mata. "Tow da sauki" ya na zuwa bata fahimci me yake nufi ba ya ɗauke ta sai ban dakin, kiri kiri ya ya watsa mata ruwa ya jika adon jikinta, sannan suka shiga duniyar su, Dakyar suka fito ta saka kayan shi, ta nufi daki ta shirya, sai da ta gyara jikinta ta fito ta bashi abinci, tun a wurin cikin abincin, ya azazzaleta dakyar ya ci wani abu suka fada sha'anin rayuwar su. Sai bayan sun nutsu tana kwance a jikin shi ya ce mata. "Kyautah ko zaki musulunta ne?" D'ago kai tayi ta kura mishi ido, kafin ta mayar kirjin shi, tana sauke ajiyar zuciya. "Zan duba!" "Shi kenan" Ya cigaba da shafa bayanta, haka tayi ta tunani har na wani lokaci, kafin suka kuma shiga wanka, bayan sun fito ne ya dauke ta suka fita zuwa gidan Abid. Anan suka zauna sai dare ya dawo da ita. *** Bayan wata guda, yanayin ta ya dan sauya kaɗan. Musamman yadda take kara jin kwadayin abin da idanunta bai gani ba, fita tayi domin tana kewar Wabi, ta nufi wurin su. Tana shiga ta samu sunyi kunun tsamiya, kamar ta kwace, amma ta hakura ta zubawa Mama Uwa idanu kafin ta fara magana. "Nazo gaida ku ne" kallon ta Mama Uwa tayi tsaf ta hango cikin da yake tare da ita, dan haka ta ce mata. "Zaki sha ne?" "Ih" zuba mata tayi, tasha ta koshi. Sannan suka shiga hira kamar basu ba, itama Wabi ganin haka suka shiga hira kamar yadda suke sai can ta mike zata tafi. "Idan kina so kina zuwa karba, tunda kin san ba za a bari mu shiga cikin gidan ba." "Tow ba damuwa" haka kuwa suka rakata zuciyarta daya, bata kawo cewa zasu iya cutar da ita ba, haka Mama Uwa tayi ta shirya mata makirci, tare da Ya Musa da yake nan kamar babu shi, bayan wasu kwanaki. Wabi ta ke gaya mata zata musulunta, har cikin ranta taji dadi, da dare suna kwance ta ce mishi. "Wabi zata musulunta!" "Tow yayi kyau, ki dai bi a hankali ina sane da kika zuwa wurin su, ba zan raba ku deG. Amma idan suka cutar dake zan basu mamaki" "Kai haba babu abin da zasu min, ka kwantar da hankalin ka" gyad'a mata kai yayi yana da fatar kar son yan uwa irin ta yasa wani abu ya sami cikin da shi da Uwar bayi suka san da shi, domin baki daya tunanin ta bai. Bata mutanen nan iya zama haka, shi kuma yasan da walakin goro a miya. Haka suka kasance, har wani ranar Laraba, bai da zaman fada yana kwance tare da ita, ta nufi wurin su wabi. Ta amso kunun tsamiyar a hanya suka hadu da Raudah. Bata kulata ba domin bata son magana kunun kawai take hari ta je ta sha, amma Raudah sai da ta bangajeta. Har wasu dogarai sun tasowa Raudah. Murfin akushin kunun ne ya fadi, ta durkusa zata dauka Raudah ta dauka. "Ku kyaleta" saka akushin tayi a cikin mayafinta. "Yanzu nasan domin wannan kika fito? Idan na zubda fa" "Na hadaki da Abin bautar ku, kar ki zubda min shi, ina jin shi kamar rayuwata ce" "Idan naki fa?" Idanunta ne cike da kwalla, ta ce mata. "Idan kika sake ya zube, na rantse babu me dakatar dani, sakawa a azazzabrta dake." Mika mata akushin tayi tana juyawa. "A sha lafiya, uwar magajin deehar" ta fada tana dariya, bata kulata ba ta bar wurin tana shiga suka hadu da Abdullahi tsareta yayi da idanu, alamar tambaya. "Abu na amso wurin Mama Uwa, bata nan ma Wabi ta min shi." Bai ce kome ba ya nufi dakin shi ya zauna ta fara nazarin yadda zai rabata da su, ita kuwa tana bude akushin babu kome a ranta ta fara shan kunun tass, sannan ta wanke bakinta, ta nufi dakin shi ta zauna a gefen shi. "Yarinyar nan ta dame ni" ta fada tana kallon shi. "Wacce?" "Tsohuwar matar ka" ta fada a shagwab'e, tana kwantar da kanta a kirjin shi. "Me take miki" lumshe idanunta tayi tana shakar kamshin turaren shi, ta ce mishi."kyaleta ya wuce" a hankali ya mirginata cinyar shi, sumbatar bakinta yayi suka cigaba da tafiya da junan su, kamar zasu cinye junan su. Sai da suka gurje juna, tana kwance a saman shi, maranta ya kulle. Tsaki tayi ta tashi a hankali ta nufi ban daki, tsugunawa tayi, da zummar fitsari, sai jin saukar abu tayi kamar an bude mata ruwa a maranta, tare da ciwon mara da baya. "Gwarzo" ta kira sunan shi, dira yayi a gadon ya shigo domin yadda yaji ta kira sunan shi ba lafiya. Bude kofar yayi yaga yadda jini yake bin ko ina tana durkushe akan gwiwar ta. "Me ya faru?" "Jini kawai...." Iya abin da ta iya faɗa kenan, ta koma zata zube, ya rungume ta, ya rikice ya rasa me zai mata kawai fita yayi daga dakin ya dauko kwarjallen shi,.ya nad'e mata shi a kugunta, ya saka mata dogon rigar shi ya futa da ita. "Uwar bayi?" Ya kwala mata kira. Fitowa tayi, idanun shi cike da kwalla. "Ina ga shi ne bari ko?" "Muje gidan Amaza" ita ce unguwar zoman masarautar, abin tausayi idanun shi sun yi jajjur, a hanya suka hadu da Abid. "Lafiya" "Bari tayi" Uwar bayi ta bashi amsa, haka suka isa gidan, aka shiga bata kulawa amma ina cikin ya fita, d'an tayi wata hudu zuwa biyar, wanda yayi daidai da ranar da suka fara haduwa a Rano, shafa fuskar ta yayi yana kallon d'an tayin, da yake kunshe cikin auduga da aka lullube shi da yadi ruwan gwal, irin ta masarautar deehar, komawa gefe yayi ya rufe fuskar shi hawaye na zuba mishi. "Amma taya haka zai faru?" Uwar bayi ta tambaya a dame. "Tunda ta koma jikin su ai nasan karshe sai sun zubda cikin hankalin su zai kwanta, wallahi sai na hukunta su" ya fada yana kallon Abid. "Ka kama min Matar nan da Yarta" "A'a Abdullahi ayi bincike" "A matsayina na Uban cikin nayi magana, ba a matsayin shugaba ba maza nace" "Idan kyautah ta ji zai zame muku matsala" "Nace kayi yadda nace" babu yadda Abid ya iya mishi haka ya tafi, sannan ya sa aka kama Mama Uwa da Wabi, wacce sunanta ya koma Ummu Salma, kuka suka saka da rantsuwar basu aikata kome ba, amma fir aka ki yarda wannan abin ya d'aga hankalin mutane dayawa musamman masu tunanin na zasu samu yanci ba, haka suka kwashe kwanaki biyar ta farka, shima da Anan jini. A lokacin da labarin ya shiga ko ina hankalin Al'ummar Deehar ya kuma tashi, ganin itama Kyautah ba a kyale ta ba, yasa kowa tsoron kar a tab'a shi, wasa wasa Kyautah sai da ta kwashe kwanaki ashirin da hudu, kafin ta samu lafiya, sai dai bata iya kome daga kwanciya sai kwanciya. "Abdullahi!" Ta kira sunan shi. Matse hannunta yayi yana kaiwa fuskar shi. "Me yasa kika amshi abin hannun su?" "Raina yana son kunun tsamiya ne." "Kin san kwanaki nawa kika dauka a kwance?" Girgiza kai tayi ya kuma sumbatar goshinta ya ce. "Kwanaki ashirin da tara, kina gaɓɓar mutuwa." Hawaye ya zubo mata tana. "Meye ya faru?" "Cikin da baki san da shi ba, suka zubda mana da shi" Kwantar da kai tayi tana kuka a hankali, tana jin kewar cikin dama shi yasa Uwar bayi take ce mata tana hakuri da abin da take karbowa? Haka ta kwantar da kanta a kirjin shi. --- Bincike da yayi bincike ko nace azaba, yasa Mama Uwa bayanin abin da ya faru. "Yallabai Abid, Ya Musa da yar shi suka so na zuba mata guba, amma gargadin da Uwar bayi ta min, yasa na kasa haka. Ina tsoron kar na rasa yata tunda nasan yana sane da abin da muke, amma wallahi ban zuba ba, ko gubar farko da ya bani na zuba ban san ita xata ci ba, ya ce mana kome zai faru zai tsaya mana har Wabi ta auri Abdullahi amma na rantse bamu saka gubar ba." "Tow waye ya saka gubar?" Ya jefa mata tambayar. "Bamu sani ba" Haka yayi shiru baki daya sun bashi tausayi. "Abdullahi zai hukunta ku, domin had'a kai da kuka yi da Ya Musa, zan yi iya kokarina domin ya sassauta..." "Ba zan iya ba, ba zan tab'a ba har abada hukuncin kisa shi ne daidai da ku" Abdullahi ya furta yana kallon su. "Abdullahi" "Abid! Ka min shiru kashe min Mata suka so yi da abin cikinta zan iya yafe musu kuwa, tunda ta rayu na rantse da." "Ka shiga hankalin ka, kayi hakuri ka yi hakuri nasan an maka laifi muje " abid ya riko hannun shi, haka yayi ta ba shi hakuri kuka ne ya kwace mishi, yana kara rike hannun Abid. "Ka yafe musu!" "Abid!" Ya fada yana kuka, sake rungumar juna suka yi, haka suka fito. "Bana son ganin su a garin Deehar, domin zan iya kashe su." "An gama Mai Martaba, da abin da ka min na min alfarma ka yafe musu" ----- Bayan fitar su, aka zaga aka gayawa Ya Musa an yafe musu, a lokacin shi kuma ya tura wasu domin kashe Wabi dan ya rantse sai ya cusawa Abdullahi bakin ciki, ya kuma gayawa Raudah abin da zata gayawa Kyautah gobe da safe.... .500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga Union bank #Mai_Dambu lbishirinku mata masu Duniya mata masu Abin Atata dake nake hajiya idan kinaso kayan gyara yan gaske tau kina da damar ziyar (Dakin Amarya )domin dawo da martabarki kimarki a gurin megida har ma da Aboka huldarki A dakin maryan nane zaki samu 1, garin sabaya me kyau haka kuma Akwai garin lakuse wanda zai gyaraki ciki da wajenki ki koma tamkar halwa jikinki yi luwai luwai fatarki ta goge haka nonuwanki zasu ciko suyi cirko cirko suna tsokanar megida matarda zatayi yaye da yan mata ma duk suna iya Amfani dashi . 2, A Dakin amarya munada mayyukan kamshi da gyaran jiki haka kuma muntanadi mayyukan gyaran gashi akwai hadin buzaye mesa gashi taushi laushi da kuma santsi 3 hakama bangaren kayan mata suma ba'a barmu a baya muna hadin kaya masu inganci akwai hadin kinfi Amarya akwai zumar karya gado akwai hadin sabuzu kuwa akwai hadin dan bagigita akwai kalolin kaza dakuma tsimi da kuma kalolin san matse domin karin bayani sai ku tuntubi wanam Lambar 0805 086 4183 kokuma sakon karta kwana ta wanam lambar a man hajar WhatsApp 08164714675 kokuma saadatusadik@gamil.com sayen nagari maida kudi gida muna aikewa da sako gari gari kuma inganci kayanmu ke sayar dasu da ikon Allah ku garzayo dakin amarya muna nam garin sokoto *Kuyi hakuri da shi rasuwa aka mana 😭 sai gobe ku ji ni in sha Allah* ........Ganin tana shirin yin barci yasa shi matsa mata, ta tashi a cikin daren suka nufi wani korama, anan suka yi wanka yana kallon yadda take narke mishi. "Gwarzo na" "Na'am" "Na gaji zaka dauke ni?" Murmushi yayi mata, sannan ya juya mata baya. "Na rantse da nahara, ba zan iya d'aga kafana ba" cak ya dauke ta, suka nufi tantin su. Ya kwantar da ita, rike shi tayi ya koma kanta yana murmushi. A haka suka kwana manne da juna, washi gari ta tashi da mugun gajiya, domin koda asuba sai da ya kuma murza kamar ba boye, haka suka kama hanya a gajiye, Uwar Bayi har ta fahimci yanayin ta baki daya a gajiye take kamar tayi kuka, idan suka tsaya Sallah, ita idan zata tafi fitsari dakyar take d'aga kafarta. Haka yasa Uwar Bayi bata kulawa duk tsayuwar da zasu yi sai ta haɗa wuta ta bata ruwan zafi, Aaliyah kuwa dariya take mata, tana faɗin "Kyautah idan kika yi ciki kuma ban san yadda zaki koma ba." Haka yasa take tura baki kamar zata yi kuka, tafiyar sati biyu ya dace su yi, amma suka yi shi a kwana ashirin sabida Abdullahi yadda ya saka Kyautah a gaba, ai kuwa haka tayi ta kuka tana mishi rigima har suka isa Deehar, tsohon bangaren Sarki Hayatudeen aka bawa Abdullahi an gyara domin su Uzairu da Ya Haruna suka gyara, masarautar an sake fasalin shi, Fulani Babba tana nan bata da lafiya gefenta guda ya shanye, fada kuwa an kwashe kome na cikin shi an gyara tare da zuba wasu kayan, bayan an farfasa wasu wuraren aka cire binne binne. Bangaren Waziri yana kusa da na Abdullahi, dan haka kome nasu kusan guda ne, sai da aka yi kwana uku ana saukar qur'ani, sannan aka yi nadin sarautar su, sai ranar Mama Uwa da Wabi da Raudah suka ga Kyautah, a gefen shi kamar suyi Hauka, sannan Abdullahi ya hana su ganin Kyautah duk abin da za ayi kar a tab'a barin su, su ga Kyautah itama tunda suka dawo ta lura baya son ganin su sai bata fara niman su ba, amma kullum cikin damuwa take. Bayan sati biyu da dawowan su ne, dakyar Mama uwa suka samu ganin ta, Abin da ya basu mamaki yadda Kyautah ta koma kamar ba ita ba, ga Bayi ta ko ina an zagaye ta. Zama suka yi aka kawo musu abinci. "Kin manta da alkawarin nahara ne?" "Ban manta da alkawarin nahara ba, sai dai ina bukatar rayuwa, mutanen nahara kuma nayi imani da abin bauta zasu koma nahara, sai dai ina bukatar rayuwa, ina bukatar ganin Mahaifiyata, ina son Mijina." "Mama uwa kin ji dadi miji" "Ih, dadi miji, ba ta hanyar banza na san shi ba, na san shi ta hanyar ibada ne, ya kare rayuwata domin na rayu akan me ni zan kare rayuwata akan mutanen da basu cancanci zama da ni ba, kun san gaskiya ban tab'a mu'amala da wani da namiji ba, sai Abdullahi. Kuma Nahira ya sani wannan ita ce garkuwar soyayyar da nake tare da shi, sai dai anyi kuskure domin ranar da na fara ganin shi ranar ya zame min mahadin rayuwata, gashi ki je idan akwai wanda xai iya bada rayuwar shi domin nahara ba laifi amma ina bukatar mutane biyu a rayuwata Abdullahi da Mahaifiyata, kuma zan tsaya muku amma ba zan baku rayuwata ba " Yadda take maganar ba karamin basu tsoro tayi ba, dan haka babu shiri suka bar zauren, a kofar fita suka hadu da Uwar bayi. "Ba koda yaushe mutane, irin ku suke samun yadda kuke so ba, yanzu dai ta san ciwon kanta sannan ta san darajar kanta ta kuma san akan me ake rayuwa kuma ta san banbancin rayuwa dan haka na bar ku ne, ku shigo dan na lura tayi kewar ku, idan kuka saka zuwa abin da Abdullahi zai yi da kan shi ba san iya cewa ga shi ba. Miyagun mutane masu dabi'ar dabbobi." Tas Uwar bayi tai musu sannan suka tafi, cikin bakin ciki da b'acin rai an bata musu rai sabida kyautah. Kuma sai su dauki mataki me mugun ciwo, sai sun sakata kuka. Lokacin da suka shigo shima yana cikin gidan, amma a ɓangaren shi koda ya gama abin da yake ya nufi wurinta yaji maganar da take gaya musu sai yaji ta kara kwanta mishi a rai. A hankali ya shiga tana zaune tana share kwalla, zama yayi a gabanta yana share kwalla. "Kina kewar Umminki ko?" Gyada kai tayi, murmushi ya mata sannan ya ce mata. "Shi kenan, amma me yasa kika gaya musu haka?" Rike hannun shi tayi sannan ta ce. "Ina bukatar rayuwa domin kai da Ummina, kuma su suna bukatar tawa rayuwar ne domin kansu idan na tafi a haka waye zai kula min da Ummina?" Jan kumatunta yayi ya ce. "Gaya min gaskiya ina sona ko?" Hada goshinta tayi da nashi " ban san yawan son ba, amma ina sonka dayawa dayawa, ko na mutu." Bakin shi ka kai saman nata ya rufe yana kara matseta a kirjin shi. Sun jima a haka kafin ya janye yana kallonta. "Ina sarki guda an bar ni babu abinci " mikewar tayi da sauri ta nufi dakin girki sai gata da kayan abinci, Uwar bayi na biye da ita da Ladi, haka suka shirya mishi, ta zuba mishi yana ci yana kallon ta. "Kin ci kuwa?" "Ih, naci sosai." "Zoki taya ni ci" "Na koshi fa" "Dauke abincin na koshi " zama tayi ta wanke hannunta ta fara ci tana bashi, yana bata hannun su yana gogan juna, burin daya Kyautah ta amshi Musulunci, duk abinda ake bukata ta cika, dan haka zai zuba mata ido, haka suka gama sannan ya dauke ta zuwa d'akin shi, daga nan labarin ya juya irin nasu, wanda yasa shi baki daya ya manta da duniyar da yake da ita kanta suka yi nisa. Uwar bayi da Ladi suka kwashe kayan. Sai bayan da kome ya kammala sannan ta narke mishi da kukan jikinta yana ciwo, shi kan zuwa yanzu ya saba da rigimar kyautah, ta bashi hadin kai ya dawo tana ganin laifin shi gashi ta yi wani irin sabo da shi, idan bai leka fada ba, suna manne da juna, da dare mana suna like da juna, ko motsi bata iyawa domin ya zame mata kamar kaska ne, haka suka gina rayuwar su, lokaci zuwa lokaci tana fita yawon shan iska, a wani yammaci ne aka kawo mata labarin Wabi tasha guba. Shiryawa tayi ta fita ita kanta ranar bata wani jin dadin jikinta, amma jin labarin yasa ta shiryawa ta nufi wurin su. Duk inda ta wuce sai an gaishe ta ake tana nufar dakin ta same ta tana barci. "Akan me ta sha guba?" "Sai kin tambaya ne? Bayan cin amanar da kika mata? Kin san dai dole ki sadaukar da kanka ga al'umma Nahara" "Idan naso ba? Idan naso ba!! Nayi iya karfina, Nahara ko gobe idan dattawan Deehar suka bada damar barin ku masarautar zaku bari amma ku sani Ni din ina da tawa Rayuwar, Abdullahi Hayatudeen Abdullahi Noye shi ne rayuwata shi din rayuwata ne, dan haka ba zan baku rayuwata ku yi yadda ya muku ba, idan ta cigaba da haka ba zan hana kowa ba, amma matukar kuka ce zaku yi amfani da kusanci ku cutar da ni, har abada baku ba nahara. Nasan ba guba kika sha ba wani haukar ki ce na rantse da nahara wannan ya zama karshe" tana gama fadar haka ta fita, dayawan bayin da suke gidan sai jikin su yayi sanyi. "Yanci kuke nima? Amma kuke abu kamar munafukai? An gaya muku ban san abin da nake ba ne, duk wanda ya fasa gulma da yayyata ni ya rena kan shi, kuna cewa tasha guba dan kawai naki sadaukar da kaina saboda na auri sarki na rantse sai na saka an sare kan mutum, idan haka shi zai baku yanci tow ba laifi ga fili ga doki... 500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga Union bank #Mai_Dambu lbishirinku mata masu Duniya mata masu Abin Atata dake nake hajiya idan kinaso kayan gyara yan gaske tau kina da damar ziyar (Dakin Amarya )domin dawo da martabarki kimarki a gurin megida har ma da Aboka huldarki A dakin maryan nane zaki samu 1, garin sabaya me kyau haka kuma Akwai garin lakuse wanda zai gyaraki ciki da wajenki ki koma tamkar halwa jikinki yi luwai luwai fatarki ta goge haka nonuwanki zasu ciko suyi cirko cirko suna tsokanar megida matarda zatayi yaye da yan mata ma duk suna iya Amfani dashi . 2, A Dakin amarya munada mayyukan kamshi da gyaran jiki haka kuma muntanadi mayyukan gyaran gashi akwai hadin buzaye mesa gashi taushi laushi da kuma santsi 3 hakama bangaren kayan mata suma ba'a barmu a baya muna hadin kaya masu inganci akwai hadin kinfi Amarya akwai zumar karya gado akwai hadin sabuzu kuwa akwai hadin dan bagigita akwai kalolin kaza dakuma tsimi da kuma kalolin san matse domin karin bayani sai ku tuntubi wanam Lambar 0805 086 4183 kokuma sakon karta kwana ta wanam lambar a man hajar WhatsApp 08164714675 kokuma saadatusadik@gamil.com sayen nagari maida kudi gida muna aikewa da sako gari gari kuma inganci kayanmu ke sayar dasu da ikon Allah ku garzayo dakin amarya muna nam garin sokoto ......... Tsoron abin da zai biyo baya, yasa baki daya suka tsorata da kyautah ai sun san ba haka take ba, ita ma da ta koma bangarensu kuka tayi ta yi tana ganin kamar duk wani abu da yake faruwa laifinta ne, tana zaune har Abdullahi ya shigo gidan, sam baya son ganin kwalla a saman fuskarta. D'ago ta yayi yana faɗin. "Waye ya saka min Kyautah kuka?" "Yaushe al'umma ta zasu samu yanci?" Shafa gefen fuskar ta yayi yana murmushi ya ce mata. "Sai ranar da kika bukaci su koma da kankie" daura kanta tayi a kirjin shi tana murmushi har ta manta da tana kuka ne wannan yarinyar da ganganci take. Yanzu zata yi kuka yanzu zata kama dariya, kamar ba ita ba. Haka ta ja hannun shi suka shiga bangaren shi ta taya shi rage kayan shi. "Mai Martaba!" Bai tab'a jin ta kira shi da haka ba, domin kuwa Jan gwarzo ne ko Basamude, amma yau ta kira shi da Mai Martaba. Zuba mata ido yayi yana jira daga gare ta. Sai da ta sauke ajiyar zuciya sannan ta ce mishi. "Tunda muka dawo ban ga sauran." Hannun shi ya saka a gefen fuskar shi yasa kallon yadda take rau-rau da idanunta. "Suna gidan Iyayen su" ya fada yana me cire babban rigar shi da ya gaggareta cirewa. "Ina ga ai su basu da laifi" ta fada tana rike rigar shi. "Ih, amma ba zan iya zama da su a matsayin mata ba, idan ke kin gaji da hidima na zan iya aure ko na tara kwarkwarah amma bazan mai da gidana sansanonin yaqin juna da kishi ba, zaman lafiya nake nima ba tashin hankali ba." "Allah ya huci zuciyar ka, ba da wata manufa nayi magana ba." Ta janye hannunta daga jikin shi yasan za a rina dama, amma sai ya ce mata. "Idan kina son a dawo da su, ba matsala sai na dawo da Raudah!" "Cab na rantse da nahara, sai na kashe ta yarinyar da tace bata sonka ai ba zata tab'a sonka ba" Shafa cikinta yayi yana kallon cikin idanunta, ya ce. "Anya ban yi ajiya a nan ba?" Buge hannun shi tayi tana faɗin. "Ko da wasa babu ajiyar da kayi a nan na.gaya maka" bakin shi ya kai kunnenta. "Ni nasan nayi, tun kwanakin da muke Rano, domin naji yadda yarinya take kara k'amk'ame ni tana min kukan" "Ka fara bani tsoro, ayi mutum bai san abin da yake fitowa bakin shi ba, kaga bari na shiga na hada maka ruwan wanka" Dariya yayi sannan ya zauna tana gama haɗawa ta fito, tana kallon shi ta hanyar d'aga mishi gira ɗaya, ta ce. "Muje kayi na maka wanka" "Yarinya Kice kina son gani na a tube shi ne zaki ce, zaki min wanka." Ajiye numfashi tayi sannan ta ce mishi. "Kaga babu lokaci, zoka wuce kayi wanka tow!" Murmushi yayi sannan ya ce mata. "Tow da sauki" ya na zuwa bata fahimci me yake nufi ba ya ɗauke ta sai ban dakin, kiri kiri ya ya watsa mata ruwa ya jika adon jikinta, sannan suka shiga duniyar su, Dakyar suka fito ta saka kayan shi, ta nufi daki ta shirya, sai da ta gyara jikinta ta fito ta bashi abinci, tun a wurin cikin abincin, ya azazzaleta dakyar ya ci wani abu suka fada sha'anin rayuwar su. Sai bayan sun nutsu tana kwance a jikin shi ya ce mata. "Kyautah ko zaki musulunta ne?" D'ago kai tayi ta kura mishi ido, kafin ta mayar kirjin shi, tana sauke ajiyar zuciya. "Zan duba!" "Shi kenan" Ya cigaba da shafa bayanta, haka tayi ta tunani har na wani lokaci, kafin suka kuma shiga wanka, bayan sun fito ne ya dauke ta suka fita zuwa gidan Abid. Anan suka zauna sai dare ya dawo da ita. *** Bayan wata guda, yanayin ta ya dan sauya kaɗan. Musamman yadda take kara jin kwadayin abin da idanunta bai gani ba, fita tayi domin tana kewar Wabi, ta nufi wurin su. Tana shiga ta samu sunyi kunun tsamiya, kamar ta kwace, amma ta hakura ta zubawa Mama Uwa idanu kafin ta fara magana. "Nazo gaida ku ne" kallon ta Mama Uwa tayi tsaf ta hango cikin da yake tare da ita, dan haka ta ce mata. "Zaki sha ne?" "Ih" zuba mata tayi, tasha ta koshi. Sannan suka shiga hira kamar basu ba, itama Wabi ganin haka suka shiga hira kamar yadda suke sai can ta mike zata tafi. "Idan kina so kina zuwa karba, tunda kin san ba za a bari mu shiga cikin gidan ba." "Tow ba damuwa" haka kuwa suka rakata zuciyarta daya, bata kawo cewa zasu iya cutar da ita ba, haka Mama Uwa tayi ta shirya mata makirci, tare da Ya Musa da yake nan kamar babu shi, bayan wasu kwanaki. Wabi ta ke gaya mata zata musulunta, har cikin ranta taji dadi, da dare suna kwance ta ce mishi. "Wabi zata musulunta!" "Tow yayi kyau, ki dai bi a hankali ina sane da kika zuwa wurin su, ba zan raba ku deG. Amma idan suka cutar dake zan basu mamaki" "Kai haba babu abin da zasu min, ka kwantar da hankalin ka" gyad'a mata kai yayi yana da fatar kar son yan uwa irin ta yasa wani abu ya sami cikin da shi da Uwar bayi suka san da shi, domin baki daya tunanin ta bai. Bata mutanen nan iya zama haka, shi kuma yasan da walakin goro a miya. Haka suka kasance, har wani ranar Laraba, bai da zaman fada yana kwance tare da ita, ta nufi wurin su wabi. Ta amso kunun tsamiyar a hanya suka hadu da Raudah. Bata kulata ba domin bata son magana kunun kawai take hari ta je ta sha, amma Raudah sai da ta bangajeta. Har wasu dogarai sun tasowa Raudah. Murfin akushin kunun ne ya fadi, ta durkusa zata dauka Raudah ta dauka. "Ku kyaleta" saka akushin tayi a cikin mayafinta. "Yanzu nasan domin wannan kika fito? Idan na zubda fa" "Na hadaki da Abin bautar ku, kar ki zubda min shi, ina jin shi kamar rayuwata ce" "Idan naki fa?" Idanunta ne cike da kwalla, ta ce mata. "Idan kika sake ya zube, na rantse babu me dakatar dani, sakawa a azazzabrta dake." Mika mata akushin tayi tana juyawa. "A sha lafiya, uwar magajin deehar" ta fada tana dariya, bata kulata ba ta bar wurin tana shiga suka hadu da Abdullahi tsareta yayi da idanu, alamar tambaya. "Abu na amso wurin Mama Uwa, bata nan ma Wabi ta min shi." Bai ce kome ba ya nufi dakin shi ya zauna ta fara nazarin yadda zai rabata da su, ita kuwa tana bude akushin babu kome a ranta ta fara shan kunun tass, sannan ta wanke bakinta, ta nufi dakin shi ta zauna a gefen shi. "Yarinyar nan ta dame ni" ta fada tana kallon shi. "Wacce?" "Tsohuwar matar ka" ta fada a shagwab'e, tana kwantar da kanta a kirjin shi. "Me take miki" lumshe idanunta tayi tana shakar kamshin turaren shi, ta ce mishi."kyaleta ya wuce" a hankali ya mirginata cinyar shi, sumbatar bakinta yayi suka cigaba da tafiya da junan su, kamar zasu cinye junan su. Sai da suka gurje juna, tana kwance a saman shi, maranta ya kulle. Tsaki tayi ta tashi a hankali ta nufi ban daki, tsugunawa tayi, da zummar fitsari, sai jin saukar abu tayi kamar an bude mata ruwa a maranta, tare da ciwon mara da baya. "Gwarzo" ta kira sunan shi, dira yayi a gadon ya shigo domin yadda yaji ta kira sunan shi ba lafiya. Bude kofar yayi yaga yadda jini yake bin ko ina tana durkushe akan gwiwar ta. "Me ya faru?" "Jini kawai...." Iya abin da ta iya faɗa kenan, ta koma zata zube, ya rungume ta, ya rikice ya rasa me zai mata kawai fita yayi daga dakin ya dauko kwarjallen shi,.ya nad'e mata shi a kugunta, ya saka mata dogon rigar shi ya futa da ita. "Uwar bayi?" Ya kwala mata kira. Fitowa tayi, idanun shi cike da kwalla. "Ina ga shi ne bari ko?" "Muje gidan Amaza" ita ce unguwar zoman masarautar, abin tausayi idanun shi sun yi jajjur, a hanya suka hadu da Abid. "Lafiya" "Bari tayi" Uwar bayi ta bashi amsa, haka suka isa gidan, aka shiga bata kulawa amma ina cikin ya fita, d'an tayi wata hudu zuwa biyar, wanda yayi daidai da ranar da suka fara haduwa a Rano, shafa fuskar ta yayi yana kallon d'an tayin, da yake kunshe cikin auduga da aka lullube shi da yadi ruwan gwal, irin ta masarautar deehar, komawa gefe yayi ya rufe fuskar shi hawaye na zuba mishi. "Amma taya haka zai faru?" Uwar bayi ta tambaya a dame. "Tunda ta koma jikin su ai nasan karshe sai sun zubda cikin hankalin su zai kwanta, wallahi sai na hukunta su" ya fada yana kallon Abid. "Ka kama min Matar nan da Yarta" "A'a Abdullahi ayi bincike" "A matsayina na Uban cikin nayi magana, ba a matsayin shugaba ba maza nace" "Idan kyautah ta ji zai zame muku matsala" "Nace kayi yadda nace" babu yadda Abid ya iya mishi haka ya tafi, sannan ya sa aka kama Mama Uwa da Wabi, wacce sunanta ya koma Ummu Salma, kuka suka saka da rantsuwar basu aikata kome ba, amma fir aka ki yarda wannan abin ya d'aga hankalin mutane dayawa musamman masu tunanin na zasu samu yanci ba, haka suka kwashe kwanaki biyar ta farka, shima da Anan jini. A lokacin da labarin ya shiga ko ina hankalin Al'ummar Deehar ya kuma tashi, ganin itama Kyautah ba a kyale ta ba, yasa kowa tsoron kar a tab'a shi, wasa wasa Kyautah sai da ta kwashe kwanaki ashirin da hudu, kafin ta samu lafiya, sai dai bata iya kome daga kwanciya sai kwanciya. "Abdullahi!" Ta kira sunan shi. Matse hannunta yayi yana kaiwa fuskar shi. "Me yasa kika amshi abin hannun su?" "Raina yana son kunun tsamiya ne." "Kin san kwanaki nawa kika dauka a kwance?" Girgiza kai tayi ya kuma sumbatar goshinta ya ce. "Kwanaki ashirin da tara, kina gaɓɓar mutuwa." Hawaye ya zubo mata tana. "Meye ya faru?" "Cikin da baki san da shi ba, suka zubda mana da shi" Kwantar da kai tayi tana kuka a hankali, tana jin kewar cikin dama shi yasa Uwar bayi take ce mata tana hakuri da abin da take karbowa? Haka ta kwantar da kanta a kirjin shi. --- Bincike da yayi bincike ko nace azaba, yasa Mama Uwa bayanin abin da ya faru. "Yallabai Abid, Ya Musa da yar shi suka so na zuba mata guba, amma gargadin da Uwar bayi ta min, yasa na kasa haka. Ina tsoron kar na rasa yata tunda nasan yana sane da abin da muke, amma wallahi ban zuba ba, ko gubar farko da ya bani na zuba ban san ita xata ci ba, ya ce mana kome zai faru zai tsaya mana har Wabi ta auri Abdullahi amma na rantse bamu saka gubar ba." "Tow waye ya saka gubar?" Ya jefa mata tambayar. "Bamu sani ba" Haka yayi shiru baki daya sun bashi tausayi. "Abdullahi zai hukunta ku, domin had'a kai da kuka yi da Ya Musa, zan yi iya kokarina domin ya sassauta..." "Ba zan iya ba, ba zan tab'a ba har abada hukuncin kisa shi ne daidai da ku" Abdullahi ya furta yana kallon su. "Abdullahi" "Abid! Ka min shiru kashe min Mata suka so yi da abin cikinta zan iya yafe musu kuwa, tunda ta rayu na rantse da." "Ka shiga hankalin ka, kayi hakuri ka yi hakuri nasan an maka laifi muje " abid ya riko hannun shi, haka yayi ta ba shi hakuri kuka ne ya kwace mishi, yana kara rike hannun Abid. "Ka yafe musu!" "Abid!" Ya fada yana kuka, sake rungumar juna suka yi, haka suka fito. "Bana son ganin su a garin Deehar, domin zan iya kashe su." "An gama Mai Martaba, da abin da ka min na min alfarma ka yafe musu" ----- Bayan fitar su, aka zaga aka gayawa Ya Musa an yafe musu, a lokacin shi kuma ya tura wasu domin kashe Wabi dan ya rantse sai ya cusawa Abdullahi bakin ciki, ya kuma gayawa Raudah abin da zata gayawa Kyautah gobe da safe.... .500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga Union bank #Mai_Dambu lbishirinku mata masu Duniya mata masu Abin Atata dake nake hajiya idan kinaso kayan gyara yan gaske tau kina da damar ziyar (Dakin Amarya )domin dawo da martabarki kimarki a gurin megida har ma da Aboka huldarki A dakin maryan nane zaki samu 1, garin sabaya me kyau haka kuma Akwai garin lakuse wanda zai gyaraki ciki da wajenki ki koma tamkar halwa jikinki yi luwai luwai fatarki ta goge haka nonuwanki zasu ciko suyi cirko cirko suna tsokanar megida matarda zatayi yaye da yan mata ma duk suna iya Amfani dashi . 2, A Dakin amarya munada mayyukan kamshi da gyaran jiki haka kuma muntanadi mayyukan gyaran gashi akwai hadin buzaye mesa gashi taushi laushi da kuma santsi 3 hakama bangaren kayan mata suma ba'a barmu a baya muna hadin kaya masu inganci akwai hadin kinfi Amarya akwai zumar karya gado akwai hadin sabuzu kuwa akwai hadin dan bagigita akwai kalolin kaza dakuma tsimi da kuma kalolin san matse domin karin bayani sai ku tuntubi wanam Lambar 0805 086 4183 kokuma sakon karta kwana ta wanam lambar a man hajar WhatsApp 08164714675 kokuma saadatusadik@gamil.com sayen nagari maida kudi gida muna aikewa da sako gari gari kuma inganci kayanmu ke sayar dasu da ikon Allah ku garzayo dakin amarya muna nam garin sokoto *Kuyi hakuri da shi rasuwa aka mana 😭 sai gobe ku ji ni in sha Allah* Assalamu alaikum jama'a na gode sosai da alkhairi duk da nasan an fitar min da shi, but can say thank you so much... Allah ya bar zumunci atleast kun nuna min how long kuke tare da ni, Allah ya bar zumunci, so daga wannan ba ku sake gani nawa book din shi daya ba, sai under top-notch, thank you so much zuwa dare zan sake muku last page Allah ta bar zumunci 😞😢 Zan yi kewar ku alots irin ana tare nan💃🏼🥰 ........... Haka Abid ya raka shi gida, yasa Uwar bayi ta bashi ruwa me sanyi, ya sha yana ajiyar zuciya, ruwan ya sha hawaye na zuba mishi. "Kayi hakuri!" "Naji Abid" "Na gode sosai!" "Ni ne da godiya, samun ka a gefena domin idan kana nan ba zan tab'a kuskure ba, Na gode sosai Abid." Murmushi Abid yayi yana faɗin. "Nayi imani da Allah akwai rabon da yafi na baya karfi idan kayi kwanan nan zaka tura mahaifa haka tsofaffi ke fada fa" "Allah ya ganar da kai" "Amin angon karni, don Allah kar ka manta bata da lafiya abi a hankali domin jikin bai gama kwari ba" duka ya kai mishi da hular kanshi. "Baka da kunya sam" "Tunda na b'are budurwa galla taya zan yi kunya, kai malam ba dan son mata dabi'ar da namiji bane da na hakura da Aaliyah amma Billahi Axim zan kara aure domin naga wata yar Fulani a garin Rano, kuma tuni na tura Ya Haruna" rike baki yayi yana girgiza kai. "Yanzu dan Ubanka kishiya zaka yiwu yar tawa? Dan iskan suruki, tow wallahi kanwar ka ta kusan samun abokan zama" "Wallahi da asiri zamu kore su, dan Uban mutum." "Kasan matsayina!" "Mtseeeeeew! Banza sarki kake a gaban jama'a, a gabana katon banza kake yadda ka iya cinye min kanwa ake magana kallon ka nake ganga ba rufi. Domin na sha ganin ka tube" "Abid! Zanci Ubanka" "Ka jima baka ci ba, na dai gaya maka wallahi ka bita a hankali domin kashinta bai da kwari." "Laifina ne da na baka sirrina, shi yasa har kake tunanin da kugun yar kazar can" "Mtseeeeeew! Banza yarinyar da zata dauke ka cike da kunya da kauna, tow kanwata ce, domin ita daya zata iya wannan aikin babu ruwanta kamar kasa ka mata hannu a baki ne, banza sai da ka lalata min ita" "Abid" "Sai kayi kuma, katon banza" ya fita ya bar mishi zauren har ya kusan fita ya kuma dawowa. "Kasan Allah a daidai wannan lokacin idan aka dace tow wallahi muna jiran sakamako me kyau nan da wata goma" "Allah bunsuru ka mai da ni? Ita kuma akuya " "Kai dai kai ne dan iska bunsuru" tashi yayi ya ja takobin shi zai bishi Abid ya ficce a guje, yana dariya shima dariya ya saka, domin sai ya manta da fushi da bacin ran da yake cikin shi. Sai da ya tsinci kanshi da dariya, ya mike zuwa wurin ta. Kallon shi tayi tana goge jikinta, amsar tsumar yayi ya fara goge mata yana cewa. "Ban zata zaki farka ba, domin na cire rai da ke." Murmushi ta Mishi tana faɗin. "Gani nan Gwarzo na" Haka ya cika gaba da goge mata kanta, a hankali kuma kome ya koma muhallin shi na asali, wani gigitaccen kauna suke juyewa junar su kamar zasu cinye juna kamar zasu hàdiye juna, sai da suka nutsu ne tana jikin shi a narke, ta ce mishi. "Ina baka hakuri da abinda ya faru" sumbatar wuyarta yayi yana faɗin. "Ya wuce" zata kuma magana ya dauke ta Cak suka wuce bayi, sosai ya gasa juna, kusan kwana suka yi a manne da juna, kowannen su yana jin ba zai iya ruwa babu ɗan uwan shi ba, haka suka kasance har asuba, kafin ya ya tashi ya shiga ban daki ya kuma wanka ya nufi masalaci, haka ko da ya dawo sai da ya kuma ritsata a dakin kamar me, dan ma tayi hakuri da shi domin ta lura kamar fushinsa yake hucewa akan ta, sai bata wani d'aga hankalin ba, domin bata son fushin sa ya bayyana yadda zai hukunta su Kyautah, kafin su karya sai da ya dagargaza ta ainun, kafin ya mike yana kallon yadda take nishi. Shafa kanta yayi yana faɗin. "Idan nace zan yi fushi, tow hukuncina zai fi haka muni, shi yasa naki fushi da su tunda zaki dauke bacin raina sai kiyi hakuri da ni." Murmushi tayi tana mikewa a hankali, ta dawo gaban shi tana kallon shi, kafin ta ce mishi. "Matukar fushin zai tsaya iya kaina, na dauka." "Bayan ke bana jin akwai wanda zan hukunta" ya fada yana janyota kirjin shi domin jin duminta, hannun ta saka a saman damtsen shi. "Kina sane zan tafi fada!" "Ga babban fada nan a dakin nan tana goga mishi kirjinta. "Yarinyar nan kin rika dayawa, kin ga ni fa a salihin sarki ake kallona karki ja min su min kallon mara d'a'a" "Haba da gaske kai sahilin sarki?" "Kwarai wanda babu ruwan shi, me tsoron" hannunta ta kai ta tabo shi. "Tabbas kina ja na da rigima" ya fada yana nufar ban daki da ita, haka suka yi wanka, haka kawai jikin shi ya mishi sanyi kamar wani abu zai faru a tsakanin su, kura mata idanu yayi zuciyar shi na bugawa ya bude baki dakyar ya ce. "Yaushe al'ummar nahara zasu koma nahara?" Yar dariya tayi tana faɗin. "Ai tare da ni zasu koma, domin ba zan zauna ba." "Kin ga ni kuwa sai na ajiye musu muƙamin su na bi mata ta" "Da gaske?" "Me zai hana, sai na bi ki" "Da mun yi bakon jarumi" "Da kuwa Deehar ba zata tab'a mantawa da ke ba dan kin dauke musu Sarkin su." "Idan kuwa haka ne, zan shiga kundin tarihi" Dariya tayi suka gama shiri, suka fito zauren an shirya abinci, sai da Uwar bayi suka ci, sannan suma suka ci suna tsokanar juna, bayan sun gama ne ta raka shi har kofar fita, sai da ya fita ta dawo, ta zauna a hankali tana sauke ajiyar zuciya domin baki daya ta gama gajiya. "Uwar bayi na gaji" "Je ki kwanta" "Tow" ta fada, har ta isa bakin kofar shiga gabanta ya fadi, Idanunta ya cika da kwalla, juyawa tayi tana kallon Uwar Bayi da itama take kallonta. "Uwar bayi!" Gabanta yana faduwa ta ce. "Wani abu zai faru da ni?" Ta fada tana rike Kirjinta, a hankali tana haki, kafin ta fashe da kuka. Kamar ranta zai fita, baki daya ta rasa meke mata dadi. ____ Tunda suka fito aka tare su, wani gida aka wuce da su, mama uwa tana rungume da Wabi, sai kuka suke lokacin da suka fahimci zahiri kashe su za ayi Wabi ta ce. "Me muka muku? Bayan ya ce ya bar mu kuma sai!" Ganin Raudah tayi ta shigo ita da ya Musa suna dariya. "Sai ku zab'a uwar ko yar?" "A'a kuyi hakuri zamu bar Deehar har abada" "Tow ai matsalar idan kuka bar Deehar Kyautah waye zai fitar da ita, mutuwar dayan ku shine mafita a gare mu, domin ta haka zamu fitar da ita ba." Komawa Bayan Mama Uwa Wabi tayi tana kuka. "Mama kice kar su kashe mu, zamu bar masarautar har da Kyautah" "Ina haka ba zai samu ba, dole sai mun kashe ki domin Kayautah tafi kaunarki sama da kome a duniya daga ke Sai Abdullahi" Kuka Wabi ta fashe da shi Mama Uwa kan ta kasa magana sai bin su take da idanu, haka tana ji tana gani suka ja Wabi, suka yi ta soka mata wuka, tun tana iya fahimtar kome har ta kai ta zube akan gwiwar ta, tana tuna kalamn Nahira. _Kaddarah su zata iya rab'ar inuwar juna, bai zama dole su samu abu daya ba. Ita yar ki tayi laifi kuma hukuncin kisa ne akanta ki rubuta ki ajiye ko bude ko bu jima, zata amshi laifinta, wannan shine ƙaddarar ta_ Fasa ihu tayi tana rarrafawa wurin gawar Wabi. "Wayyo Allah na, Yarinya ta." "Idan kika sake aka san cewa mu ne, karshen labarin shi ne kowa sai tafi da kyau naki zai fi muni" Girgiza kai tayi tana dariya. "Yara biyu nake da shi, ita wannan amsar zunubin da muka aikata tayi, wancan kuma ban san irin hukuncin da zata muku ba, gara ni ba wani abu bane dan ina da yakinin Kyautah..." Yanke wuyarta Ya Musu yayi itama ta zube a wurin hawaye na zuba mata daga Idanunta hade da jinin da yake tartsatsi. Haka suka fitar da gawar su aka watsar a wani fili. "Ki wuce ki samu Kyautah ki gaya mata, abin da ya faru" "Tow" ta juya ta fita suka nufi gidan, kowa kamar babu abin da ya faru, gidan Abdullahi ta nufa inda ta same uwar bayi zata fita, ita ta saka aka bar ta shiga, tana shiga ta samu kyautah tana barci har cikin dakin ta same ta, tana barci tana ajiyar zuciya. Buga matashinta tayi tana faɗin. "Kina nan kwance, Abdullahi ya saka an kashe miki dangi da suka rage, yanzu na ji labarin an kashe su Wabi da Mama Uwa!" Haki ta fara yi ta tafi kamar zata fadi ya tare ta, tana murmushin nasara. "Ayya kiyi hakuri, na d'aga miki hankali ko amma ki sani na gaya miki haka domin na taimaka miki sai an jima" ta saka kai ta fita, Kyautah ta kai wani lokaci tana wurin kafin ta fito daga ita sai wani dogon riga, tana fitowa taga Uwar bayi da Ladi suna kuka. Ji tayi kanta yana wani irin kuwwa. A hankali ta kama hanyar Fadar Deehar da uwar rana ya take, haka yake tafiya kawai ga kanta babu dan kwali, haka ta isa fadar daidai kawo gawar su. Ta isa kan gawarwarkin ta tsaya, daga bakin kofar ta d'aga kai ta zuba mishi. "Meye suka maka?" D'ago kai yayi yana kallon ta. Murmushi tayi tana faɗin. "Ka kashe min dangina? Yau duk wanda yake cikin Deehar a matsayin bawa zai koma nahara, hmm! Meye suka maka? " Ta fada da ƙarfi. "Baka da kawazuci ne? Ka kashe min su, me yasa ka zama azzalumi? Abdullahi idan kace min haihuwa kake so na yarda ka auri har tsohuwar matar ka,me yasa ? Ina son su. Kashe ta kayi bayan ta musulunta? Kashe ta tayi bayan jinin ta ya tsira daga kisa? Me yasa Abdullahi? Ka kashe alakar mu, ka kashe auren mu da hannunka, Mugu azzalumi mutuwar ka sai ta fi." "Ki min shiru?" Abid ya daka mata tsawa, takowa Abdullahi yayi, har gabanta ya riko hannunta ta kwace, ya kuma riko ta fisge hannun. "Na tsaneka, idan ka kuma taka inuwa ta sai na kashe ka" "Me yasa kika fito babu mayafi da takalmi" "Idan na fito tsirara meye matsalar ka? Azzalumi" Ta juya zata fita ya ce mata. "Da na kashe duk wanda ya kalli cikakken surar Matar Abdullahi Hayatudeen Abdullahi Noye" baki daya sai ta fahimci baya jin zafin. "Allah ya isa mana, kuma yau zamu bar azzalumar masarautar ku" Shi kaɗan yasan zafin da yake ji, dan haka ya kalli Abdullahi ya ce mishi. "Daga nan ta wuce Habasha, su kuma a mai da su Nahara. Ka tabbatar an dauki gawar Ummu Salma an mishi sutura kamar yadda Musulunci ya tanadar, Allah ya mata rahama, in sha Allah Kyautah ta kubuta, ita kuma a nisantatta da Deehar idan ta huce zata tuna da ni" Haka Kyautah ta fita tana kuka tana dukar kirjin ta, wani irin abu ne ya taso mata, duk zafin da take ji akan shi zuciyar ta, taki na'am da shi tana masifar jin haushin sa. Sai dai ta rabu da shi kenan har abada, idan ta kuma ganin shi sai ta kashe shi, ta cigaba da zama a gaban gawarwarkin, sai da Abid ya zo ya sakata a gaba suka bar gawar tana kuka da ihu. Haka ya mai da ita gidan shi dan tace ba zata koma gidan makiyinta ba. Haka yasa aka sanar da duk mutanen da suke Deehar musamman yan nahara, aka basu lokaci ita kuma a ranar, bata kwana ba suka dauki hanya tare da Uwar bayi da Ladi, domin idan ya ga fitar mutanen nahara tashin hankalin zai kara mata yawa, har aka watse a fada, Abdullahi yana zaune, bai iya fita ko ina ba, kawai hanyar da zai hukunta Ya Musa yake domin Ya Musa ya kai shi bango haka ya dauki lokaci mai tsawo,duk da abin ya zo wani iri.... 500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga Union bank #Mai_Dambu lbishirinku mata masu Duniya mata masu Abin Atata dake nake hajiya idan kinaso kayan gyara yan gaske tau kina da damar ziyar (Dakin Amarya )domin dawo da martabarki kimarki a gurin megida har ma da Aboka huldarki A dakin maryan nane zaki samu 1, garin sabaya me kyau haka kuma Akwai garin lakuse wanda zai gyaraki ciki da wajenki ki koma tamkar halwa jikinki yi luwai luwai fatarki ta goge haka nonuwanki zasu ciko suyi cirko cirko suna tsokanar megida matarda zatayi yaye da yan mata ma duk suna iya Amfani dashi . 2, A Dakin amarya munada mayyukan kamshi da gyaran jiki haka kuma muntanadi mayyukan gyaran gashi akwai hadin buzaye mesa gashi taushi laushi da kuma santsi 3 hakama bangaren kayan mata suma ba'a barmu a baya muna hadin kaya masu inganci akwai hadin kinfi Amarya akwai zumar karya gado akwai hadin sabuzu kuwa akwai hadin dan bagigita akwai kalolin kaza dakuma tsimi da kuma kalolin san matse domin karin bayani sai ku tuntubi wanam Lambar 0805 086 4183 kokuma sakon karta kwana ta wanam lambar a man hajar WhatsApp 08164714675 kokuma saadatusadik@gamil.com sayen nagari maida kudi gida muna aikewa da sako gari gari kuma inganci kayanmu ke sayar dasu da ikon Allah ku garzayo dakin amarya muna nam garin sokoto .............. Bayan an tattara mutanen Nahara, an tsallaka da su sai da Abid ya raka su da kayan gudummawar abinci da na sha, aka raka su da shi a lokacin da suka isa abin ya basu mamaki, domin basu tab'a zaton zasu sami haka ba, shirun Abdullahi da yayiwa Kyautah ba kome bane yaso ya bata haka a matsayin kyautar Haihuwar da zata yi mishi, yasa aka gine musu ana haka kuma yasa aka musu noman rani, kasancewar suna kusa da ruwa, an cire musu abincin farko, wanda Uzairu ne akan al'amarin, yanzu kuma ana shiga damina aka fara musu nomar damina, wanda dakarun Deehar suke haka ba dare ba rana, har zuwa yau da suka dawo nahara, cike da mamaki. "Wannan shi ne abin da Kyautah ta muku, kuyi hakuri da rashin da kuka yi, akwai wasu suna cikin nahara, daga cikin su waɗanda suka a bayan tsibirin nahara. Sarki Abdullahi ya bada wannan alkhairin ne saboda yar ku da yake aurenta, da fatan zaku amshi haƙa a matsayin alkhairi daga Kyautah." "Mun gode sosai, shi kuma ka bawa Sarki Abdullahi Noye hakuri yayi bikon matar shi mun san ba shi zai kashe su ba, laifin su da kwadayi ya ja musu, muna godiya muna kara godiya, ko ba kome mun samu yanci mun dawo muhallin mu, ita kuma Nahara ya bata hakurin fuskarta mijinta" Da haka Abid suka juya, bayan an saka musu dakarun da zasu kula da garin, suma Abid suka dawo, har zai wuce gida sai ya fasa ya dawo fada, ya same shi zaune zugum. "Abdullahi!" D'ago kai yayi, "har zuwa yanzu kana fada?" "Tow ina zanje?" Sai ya bawa Abid tausayi, "gida zaka mana" Abid ya fada, "A'a bani da me kula da ni, me zanyi da gidan?" "Me kake bukata" "taso muje dan uwana" a hankali ya taso, suka nufi gidan Abdullahi, suna shiga Aaliyah ta shiga basu kulawa, salolin kan shi ma a gidan yayi, sai da dare yayi ya koma gidan shi, ɗakinta ya nufa ya samu kome a birkice, sannan ya shiga tattara kome ya kintsa dakin, ya dauki wani rigar ta, ya zubawa idanu. Sannan ya nufi dakin shi da rigar, kamar yadda yaga rana haka ya ga dare, da ya kasa barci alola yayi ya fara sallah dare, yana gayawa Allah kukan shi. Har yanzu asuba, ya shirya ya tafi masalaci. Itama a ɓangarenta haka ta ga dare, sai kuka da kukan zuci, a tunaninta zata iya rabuwa da Abdullahi ne, sai gashi tana nisa da shi zuciyar ta, yana kuntatta mata, har suka yadda zango, bata iya barci ba haka tayi ta juyi. *** Washi gari haka suka tashi da bayan sun karya lokacin itama ta fara barci, uwar bayi da ladi basu tadda ita ba, tun daga lokacin zata kwana idanunta biyu, gari na wayewa zata fara barci, haka suka cigaba da tafiya, tana nisa da shi tana kara jin wani irin kunci bata walwala, bata cikin farin ciki da jin dadi ..... Haka shima ya zubawa Ya Musa idanu, bai mishi magana ba, har zuwa lokacin da suka hadu a fada, suna kallon juna irin ina sane da kai, a lokacin Kamilu dan gidan Chiroma da suke zuwa fadan, domin Abdullahi ya bukaci su shigo ayi da su, inda ya mai da musu matsayin su na iyayen su, ya cewa Abdullahi. "Allah ya baka nasara yana da kyau ka bi sawun iyalinka, domin zama haka babu dad'i" "Tunda ta iya tafiya da kafarta, a bar kawai ga Mulikah da Radiah ga kuma Raudah" sai lokacin Abid ya ce musu. "Mulikah da Radiah, Abdullahi ya sake su tun bayan rantsar da shi domin haka babu batun dawo da su, kuma batun Raudah ina ga tuntuni aka manta da batun." Shafa gemu Ya Musa yayi, sannan ya ce. "Idan kuma mace ta guje mijinta,.akan wani dalili mara tushe fa? Ai sai ya kara aure." "Tabbas ita tayi haka ne domin tana son mijinta, wasu ƴaƴan su, watsa musu kasa suka yi a idanun su." Abid ya fada yana kallon Ya Musa. "Abid" ya kira sunan Abid rai a bace, "Ya Musa wani abu ne?" Ya tambaye shi yana tsatsare shi da idanu. Shiru suka yi, haka aka gama fadancin aka tashi. Abid yana zaune suna cin abinci da Abdullahi Uzairu ya shigo, ganin shi suka mike. Fita suka yi can Abid ya dawo suka fita da Aaliyah, lokacin ana wanke gidan su, Khamilah kawai ta rage da sauran numfashi itama an jimata rauni sosai, dafe tsohon cikin ta, tayi tana ja da baya. Rike ta yayi, ta fasa ihu tana dukar kirjin shi. Dakyar aka samu Zinaru tsohuwar kwarkwaran sarki hayatudeen ta rike ta, su kuma aka shiga dasu ana musu sutura, aka wuce da Khamilah gidan me magani, ita kuma Aaliyah haihuwa ce tazo mata bazata, haka suka shige da ita cikin gidan ta bangaren ta na da. "Ya kamata mu dakatar da Ya Musa!" "Ih, kiyayyar Sarki Hayatudeen ne yake fitar da ita, idan muka ce zamu yi amfani da karfi mun yi asara, ka saka a ɓatar da Raudah har abada, yadda babu yadda zata kuma dawowa, ka ɗauke ta ku tafi da ita, can sahara inda babu wanda zai kuma jin labarin ta, kafin ta samu wanda zai bata ruwa da guziri ta jikatta, kunama da macizan sahara sun ishe ta. Shi kuma uban a bar shi da jiran samun labarin ta har karshen rayuwar shi" "An gama" haka aka yi jana'izar Yarima Shehu da matar shi da Fure, sannan aka zauna jiran tsammanin haihuwar Aaliyah, ta sha wahala kafin ta haifi danta namiji me kama da Ubanshi, sosai aka shiga bata kulawa, inda Abid ya dauke su, suka koma gida. Lokacin da Abdullahi ya dauki Yaron, Kyautah ce ta zo ran shi. Murmushi ya sake yana sumbatar goshin Yaron. *In sha Allah, sai na dawo maka da ita gare ka* Abid ya fada, yana me ɗaukar alkawarin dawo da Kyautah ga Abdullahi. Haka suka kwashe kwanaki bakwai, kafin aka wayi gari Raudah ta b'ata, aka nime ta sama da kasa babu labarin, karamin hauka ne ya Musa bai yi ba, amma yayi kuka ya kuma kuka, domin duk abin da ya aikata yaso ita ta amfana shi yasa yake yi koda an kashe shi ita zata rayu da mahaifiyar ta, bakin cikin haka yasa Uwar da bata san lokacin da ta fadi ba, sai gawarta yana ji yana gani aka Kore shi a fadar domin ya tona asirin kan da kan shi da kan shi, zaa kashe shi Abdullahi ya ce a a abar shi yayi ta jiran dawowar Yar shi, Abid da kan shi ya kaita Wurin da taimakon abokin Abdullahi Aljani, suka ajiye ta a wurin suka juyo tana ihu da kuka, tana ji tana gani suka tafi ita kuma tayi ta gararanba a cikin sahara, tun dare har gari ya waye babu inuwa sai rana ko tsillin bishiya babu, haka tayi ta tafiya har rana ta fadi itama ta fadi a wurin. Babu shakka abin da suka shiga suka girba. *** Jafar Abid Jafar, wanda suke kiran shi da Wazir, suka rad'a mishi suna ranar bakwai din shi da kuma Addu'oin bakwai, haka Abdullahi ya dauki soyayyar duniya ya daura akan Baba Waziri, Domin soyayyar da Baba Waziri ya mishi, Kyautah da alkhairi babu iya, ya kuma gayawa Aaliyah da Khamilah basu da Uban da ya wuce shi. *** Sai da suka kwashe wata biyu a hanya kafin suka isa Habasha, wanda tafiyar ya saka kara fahimtar wani cikin da Abdullahi ya dirka mata, ta hanyar zuba da yawu da amai, koda suka isa garin Adrin dawa, sun isa bata da lafiya sosai, haka aka yi ta bata kula, tarban da aka musu ya kara sakawa Uwar Bayi fahimtar cewa mahaifiyar Kyautah daga babban gida ta fito, domin bangaren Kyautah da su kawai babba ne, wannan karon ita da kanta ta fahimci ciwon ta har da kamar wani abu da bata fahimta ba, watan su Uwar bayi daya, suka kama hanya domin zasu koma deehar kamar yadda Abid ya umarce su, haka suka barta da kewar su. Wani lokaci sai taji kamar tayi tsuntsuwa ta nufi wurin Abdullahi domin cikin ya saka mata bukatar shi kamar tayi hauka. Bayan wata biyar cif, Uwar bayi suka isa Deehar, inda suka bawa Abid labarin cikin Kyautah, ai kuwa a ranar ya yanta su tare da hana su shiga ko ina aiki, bayan sati Uku ya tafi habasha dan murna ko yadda zango baya yi, kwana da wuni yake a hanya sai sallah da yake tsayar da shi, a cikin kwanaki arba'in ya isa, lokacin cikin ta yana wata biyar da wasu kwanaki, ya samu ganinta, a lokacin tana kewar su sosai. Domin da tabawa Mahaifiyar ta labarin abin da ya barota can, fada suka mata tare da sauran dangin Maman, sai kuma taji bata Kyauta ba. Koda Abid yaso kuka ta saka mishi. "Tow ya isa mana, dama nazo ganin ki ne." Ya sake murmushi yana share kwalla, idan ta tuna su haihuwar Baba Waziri suka yi amma har fada Abdullahi daukar shi.yake su shiga yana kan cinyar shi, shima yaron yana son Abdullahi kamar me. "Kin tafi kin bar shi da kadaici, maraya ne bai da kowa sai Allah sai ke, kece kwarin gwiwar shi amma kika juya mishi baya, Abdullahi ba shi ya kashe Wabi da Uwa ba, shi me son farin cikin ki ne, yana kewar ki sosai wanda baki ba zai iya furta wa ba." "Kace mishi ya yafe min, nayi mishi kuskuren fahimta, idan Allah ya bani aron kwanaki zan zo gare shi, idan ban rayu ba, ya zo ya dauki ajiyar shi na gode. Kace ina son shi." Share kwalla yayi shima sannan ya ce mata. "In sha Allah, zai zo gare ki nan da sati biyu zan koma yau" "Akwai nisa hanya" "Sakon ki zai isa kafin gobe in sha Allah " Haka suka yi sallama, ya ga Mas'udul qaryatu. "Ka biyo ni" murmushi yayi sannan ya ce mishi. "Shugabana ya ce na nimo mishi ina kaje." "Ina son sakon ya isa gobe, shi kuma nan da sati biyu ya tawo" "An gama shugabana" sannan suka nufi hanya, dafa dokin Abid yayi suka isa wani gari da yake kusa da Deehar, sannan suka cigaba tafiya, sai dare suka shiga Deehar, tunda ya isa gida, ya shiga hutawa da gyaran jikin shi sannan ya nufi dakin matar shi, wacce ta tarbe shi kamar yadda ya dace, bayan sun nutsu ya gaya mata sakon Kyautah. Washi gari suna karyawa da Abdullahi Baba Waziri sai ya rigima yake mishi ya bata mishi kaya, shi kuwa sai kara bashi abinci yake. "Tace na gaya maka tana sonka sosai, ka yafe mata idan ta samu damar dawowa gare ka, tow idan bata samu ba ka yafe mata" murmushi yayi yana kallon baba waziri. "Dama waye ya ce maka ina fushi da ita?". "Dama Uban waye zai ce kana fushi da ita,.naga dai rabon da ka min dariya na manta sai da wannan me sidadden kan" ya zungure Baba Waziri. "Matsalata da ku,.kishi kai da kanwarka halin ku daya" "Tabbas shi yasa naji labarin ka saka a fasa nima min auren Yar Fulani ko!" "Ih, ba zaka tab'a yiwa yata kishiya ba. Tunda kai ma ka hanani yin kwarkwarah " "Mayen mata" "Mayun mata zaka ce" Haka suka koma raha, kowa yaga Abdullahi yasan yana cikin farin ciki, bayan sati biyu ya kama hanyar habasha, ita kanta bata san zai zo ba, amma ta kasance cikin daukin zuwan shi. Da la'asar sakaliya ya isa kofar gidan, ganin shigar shi yasa su fahimtar mijin Kyautah ne, cikin girmamawa aka tarbe shi da kulawa, sai da yaci abinci sannan ta fito ita da Mahaifiyarta da kakanta, dakyar ya rike kanshi suka gaisa, idanun shi yana kanta. Zama tayi a gaban shi, ta dauki hannun shi ta daura akan cikinta. "Ga amanar ka da ban san na tawo da shi ba" "Sannu na barki da wahala ko?" "Ranka shi dade, kayi hakuri da abin da tayi" "An yafe mata" ya fada yana kallon ta, ganin haka yasa suka bar musu wurin, janyota yayi ya shiga sumbatar bakinta. A hankali ta zare bakinta ta nufi dakin ta, tana rike da hannun shi. Suna shiga ta fara kuka tana gaya mishi ta'asar da ajiyar shi yake sata. Ai kuwa ya shiga rarrashinta,daga nan suka lulla sama jannati. Kwanan su biyar, suka kama hanyar Deehar. Domin iyayen ta basu da matsala Abdullahi ya gaya musu idan ta Haihu da kan shi zai zo ya gaya musu. *** Kwana goma da dawowan su, aka yi bikin Mulikah da Samir dan Sarkin Musulmi Umar na Sokoto, Radiah kuma ta auri abdulrahman jikar Sarkin rano, Har lokacin Ya Musa yakan tafi bakin kofar Deehar ya zauna jiran yar shi, yawan kukan da yake ya makantar da shi, yana jin labarai akan Abdullahi da Abid da kuma matar Abdullahi da ta dawo. Bayan wata hudu Kyautah ta sauka lafiya, ta samu Yaranta mace da namiji, a ranar Abid ya nufi habasha, washi gari ya dawo sakamakon kai shi aka yi. Aka dawo dasu da mamanta da kakanta. Ranar suna Yara sun ci sunan Kubrah da Hayatudeen, an bar su da sunan haihuwar su. Inno tazo ta mata wankar jego, mutanen nahara sun zo suna, bayan sun tafi aka cigaba da kula da ita, sai da suka yi arba'in Maman Kyautah ta koma nahara, ta cigaba da zama, a can haka ya.mata dadi. Ita da Abdullahi suka nufi nahara, kwanan su biyar suka dawo, inda aka kafa sabuwar rayuwa ga Inno kakar shi a tare da shi. Ga Abid Aminin kwarai. ........ Ya Musa har tsufa ta cimma shi babu labarin Raudah haka yana ji baya gani karshen shi bata yi kyauta ba, domin yana shan tozarci a wurin jama'a. Abdullahi ya gayawa Al'ummar Deehar babu wani tsinuwa da take tab'a al'ummar su, domin sun haifi yara lafiya camfi ne. Inno ta saka su a daki tana gyara musu jiki. "Ku dai kula da kyau mazajen su suna bukatar hadin kai ban da gardama" tashi Kyautah tayi tana saka mayafinta ta ce mata. "Yo Inno ban da abin ki mazan kabilar Noye ai basu daukar wargin mace a shinfida" "Ja'ira ya koya miki jaraba." "Inno nima tafiya zan yi Waziri yana jirana " "Au har dake me hankalin?" "Hmmm! Mazan kabilar Noye basu da hakuri " *** Bayan shekara biyu. Arshan ya dawo Deehar, sakamakon kiran da Abdullahi ya mishi, ya bashi sarautar mahaifin shi na galadima, garkuwa da ya rasu a inda Abid ta ajiye shi Namir dan shi aka bawa muƙamin su, masarautar Deehar ya koma karkashin jagorancin Ƙabilar noye kamar yadda Rana yaso. A shekarar Kyautah ta kuma haihuwar da namiji, a wannan karon da kanta ta bukaci addinin Musulunci, ta kuma bawa mahaifiyar ta da al'ummar nahara shawaran su musulunta, ganin dibun dukiyar da take zuba musu yasa suka musulunta,.inda Aka sakawa garin Darul Khair. Garin Kyautah ita kuma Abdullahi ya ce a gyara sunanta ya koma Ummul khair domin ita din alkhairi ce. Zamanta da mijinta gwanin ban sha'awa, haka a bangaren fada kome ya tafi, Fulani Babba haka yaranta suka dauke ta. Kilishi dama ta jima da rasuwa sakamakon jinya. Deehar ya koma kamar yadda Sarki Hayatudeen Abdullahi Noye ya rubuta a wasiyyar shi, na garin ya zama me yanci da ilimin addinin musulunci. *** Yau ma rakiyar kura suka yi Ya Haruna ya raba su, shima da yake tare da matar shi Uwar bayi. "Ya isa haka muje na raka ku," "Tow" haka ya raka su sannan ya wuce gidan shi. Yana shiga cikin gidan ya ji tsit, yaran sun yi barci kawai ya nufi ɗakinta tana shan zuma da Madara. Kallon shigar ta kawai yasa shi sussuce ya manta yau fada suka yi dan ta yaye Abid karamin danta, shi ne har da ɗaukar yaron ya kaiwa Abid dazun aka dawo mata da danta. Itama ta shirya bashi ciwon kai. "Ummul khair" d'ago fararren idanunta tayi, sake sussuce mata yayi. "Abin da ya faru sharrin shaidan ne" "Haba tow Allah ya Kyauta" ta ajiye kofi zata wuce ya fincikota. "Kar ki min horo da jikinki bani da karfin ganin ki haka ina hakuri." "Cewa kayi dan Allah ya bani haihuwar su bani daya bace me wurin fitar su, Abdullahi ciki nake da shi sai ya sha nonon ciki?" "Nayi laifi don bani damar na goge laifina" kuka ta saka mishi, daga nan zance ya kare. Tunda macijin shi ya shige ramin shi(🙈🙆🏾‍♀️🙈😹 lolz) shi kenan zance ya kare. Tammati bihamdalillah in sha Allah ba zaku kuma jina ni daya ba, koda zaku ji ni sai dai da Tawagar Top-notch zamu waiwayen ku bayan sallah idan da nisan kwana. Ku yiwa Shatu fatan Alkhairi watan bikinta kenan,. Allah yasa ayi a Sa'a mu kuma masu abin 🙈🙆🏾‍♀️ Allah ya sauke mu lafiya thank you, musamman Yan private.....😍❣️ Kun biya ni na fara November 8 na gama January 5, Nagode sosai......... In sha Allah Bayan sallah zamu dawo..... Muku da wasu labarin Inside arewa......🤌🏽 Ramlat Abdulrahman Manga Mai_Dambu 500₦... Insha Allah' +2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah +22784506476 0142529598 Ramlat abdulrahman manga Union bank #Mai_Dambu lbishirinku mata masu Duniya mata masu Abin Atata dake nake hajiya idan kinaso kayan gyara yan gaske tau kina da damar ziyar (Dakin Amarya )domin dawo da martabarki kimarki a gurin megida har ma da Aboka huldarki A dakin maryan nane zaki samu 1, garin sabaya me kyau haka kuma Akwai garin lakuse wanda zai gyaraki ciki da wajenki ki koma tamkar halwa jikinki yi luwai luwai fatarki ta goge haka nonuwanki zasu ciko suyi cirko cirko suna tsokanar megida matarda zatayi yaye da yan mata ma duk suna iya Amfani dashi . 2, A Dakin amarya munada mayyukan kamshi da gyaran jiki haka kuma muntanadi mayyukan gyaran gashi akwai hadin buzaye mesa gashi taushi laushi da kuma santsi 3 hakama bangaren kayan mata suma ba'a barmu a baya muna hadin kaya masu inganci akwai hadin kinfi Amarya akwai zumar karya gado akwai hadin sabuzu kuwa akwai hadin dan bagigita akwai kalolin kaza dakuma tsimi da kuma kalolin san matse domin karin bayani sai ku tuntubi wanam Lambar 0805 086 4183 kokuma sakon karta kwana ta wanam lambar a man hajar WhatsApp 08164714675 kokuma saadatusadik@gamil.com sayen nagari maida kudi gida muna aikewa da sako gari gari kuma inganci kayanmu ke sayar dasu da ikon Allah ku garzayo dakin amarya muna nam garin sokoto