Compiled by Umar Dalha. 🌖🌖🌗🌗 *Mallakin waye*........ 01 _Written by Queen Samy_👸🏻💄💋 *Bismillahir Rahmanir Raheem* *America* _California(Los Angeles)_ 2011. "Gidan yayi shiru banda sautin kukan mutanen dake ciki baka jin komai, wata Dattijiwan matace wacce bazata gaza shekaru 64 ba a duniya ta fito daga wani 'daki hannunta 'dauke da jaririya wacce a'kalla bazata wuce watanni 4 ba. "Zama tayi tsakiyan yaran dake ta shar'ban kuka cikinsu an rasa me ba ma wani baki, itama wnn Dattijiwa kuka ne sosai ya kufce mata. "Wasu maza guda biyu ne suka shigo 'daya saurayi ne wanda bazai wuce shekaru 22 ba a duniya, farine sol kyakyyawa yanayinsa zai tabbatar maka shima cikin tashin hankalin yake, mutumin da suka shigo tare dashi yana dafe da kafa'dunsa wanda ko ba'a fa'da maka zaka gane mahaifinsa ne, dan kuwa kammaninsu ya 'baci saidai kawai matashin ya 'dan nun masa 'kuruciya, mutumin bazai gaza shekaru 48 ba, a tare suka shigo cikin parlorn ai kiwa gaba 'daya yaran suka mi'ke suka rungumesu suna kuka. "Daddy is it true, mummy has gone...... "'Yar budurwan ciki wacce bazata wuce shekaru 12 ba ta fa'di cikin tsananin kuka da tashin hankali, sosai mutumin da ta kira da daddy ya rungumeta kafin yace" Nadiya dukkaninmu 'yan adam ne dukannninmu watarana zamu bar duniya, addu'a shi zamuyi wa mummyn ku Allah yasa ta huta Allah yasa kyawawan ayyukanta su bita. "Sosai suke kuka, wasu 'yan yara maza guda biyu wanda da gani kasan tagwaye ne baza wuce shekaru biyar ba a duniya suka rungume 'dan matashin cikin suna kuka, 'kan'kamesu yayi yana kuka shima sosai, sun jima a haka ko wanni na kuka kafin daga bisani " Daddy ya 'karasa ya kar'bi 'yar jaririyan dake hannun dattijiwan nan yace" Amma kawota, Amma ta mi'ka masa ita tana gohe hawaye. Kallonta *Engr. Nazif Mumtaz* yake babu ko 'ka'k'kautawa, tausayinta da sonta a lokaci guda yana ratsa 'bargo da tsokansa, sosai ya rungumeta yana sharan hawaye. "Haka ranan gidan Engr Mumtaz ya wuni cikin tsananin tashin hankali da alhini na mutuwar matarsa kuma uwar 'ya'yansa. "Zaune yake cikin 'dakinsa ya 'kura wa hoton mahaifiyar sa ido, har lokacin besaka komai a cikinsa ba, ya kasance yana tsananin son mummin sa gashi mutuwa ta masu YANKAN 'KAUNA, Allahu Akbar dukkanin me rai dama mamaci ne, Allah ka bamu 'karshe me kyau ameen. "Amma ne tayi sallama a 'kofan 'dakin, yayi saurin ajiye hoton gefe gamida gyara zamansa, murmushi Amma tayi na 'karfin hali kafin ta 'karasa shihowa 'dakin, hannayen saurayin nan ta ri'ke cikin nata kafin tace" *Irfaan* you need to be very strong, mu gode wa Allah Khadija ta samu kyakyawan shaida, muna ro'kon Allah yasa kyawawan ayyukanta su bita, snn ka tuna kaine babba cikin yaran nan idan bakayi juriya ka jawosu jiki ba, abun zaiyi affecting dinsu yanda baka tsammani. Addu'a shine gatan mamaci ba yawan kuka da damuwa ba.... " Irfaan ya share hawayen idonsa ya rungumo kakansa yana fa'din " Amma I still couldn't believe that mummy passed away....... kasa 'karasa maganarsa yayi dan kuwa sosai yake kuka, rungumesa Amma tayi tana basa baki ha'di da 'karfafa masa gwiwa. "Sanda Irfaan ya fito parlor 'kannensa maza twins guda biyu suna zaune da gani kasan sun sha kuka, 'karasawa yayi tsakiyansu ya zauna, ya ri'ko hannayensu, Amir da Aiman suka rungume yayan nasu Irfaan ya shiga shafa gashin kansu ba tarda ya furta komai ba. "Engr Nazif kuwa ranar bacci tare yayi da 'yar autarsa wacce suke kira da Nilam, koda Amma ta dubasa a 'dakinsa dan kar'bo Nilam, gani tayi ya rungumeta sosai cikin jikinsa dan haka juyawa tayi cike da tausayawa 'dan nata da jikokinta. "Yau sati guda da rasuwan mummy, hankuka sun soma dawowa jikkunansu, duk da har yanzu Irfaan abin na tare dashi sosai. "Zaune suke gaba 'dayansu a wasu kujeru mai table a tsakiya wanda daga gani ba sai ance maka na sha'katawa bane dake a farfajiyan gidan, daddy na ri'ke da precious Nilam 'dinsa, Amir da Aiman sunata wasa a can gefe, fruits ne a gabansu wanda aka yayyakan 'kanana kaman friut salat cikin wasu cups masu 'kasa me 'dan tsini, ko wani cup akwai 'dan stick a ciki wanda ake cin friuts 'din dashi. "Irfaan ne ya fito daga cikin gidan yana sanye cikin armless shirt red da faran three quarter ya 'karaso fuskansa babu yabo babu fallasa ya gaida Amma da Daddy kafin ya zauna a 'daya daga cikin kujerun, Nadiya ta mi'ka masa cup 'daya tace " ya Irfaan have some, ta'be baki yayi yace " no thanks.... kallonsa duka sukayi kafin tace" zai taimaka maka da appetite. Girgiza kai yayi a karo na biyu kafin ya 'karasa ya kar'bi Nilam dake hannun daddy yace " come here Angel. Wasa yake kan yima Nilam tana dariya, shi kansa sosai yake dariya, su daddy da Amma harma da Nadiya saida sukaji da'din sakewan da Irfaan yayi. "Bayan ya zauna ne Daddy yace" irfaan dama fitowarka muke jira, Irfaan ya 'dago ido yana duban Daddy kafin Dady yaci gaba da fa'din" mun yanke shawarin komawa Nigeria in the next few days, what do you think. "Shiru kaman nazaice komai ba sai kuma yace" is that really necessary. ?... "Daddy ya ri'ko hannunsa yace Son, hakan ne kawai zai mantar mana da rashi babban da mukayi a nan States, and your siblings ya kamata su san 'kasarsu su san al'adunsu, I think lokaci yayi da zamu koma. "Shiru Irfaan ya 'danyi kafin ya 'dago ya dubi mahaifin nasa yace" but Daddy what about my sch, na riga na fara university a nan..... " shiru Daddy ya'danyi na wasu lokuta.,.... kafin yace " yeah son hakane,....." Amma ce ta katse su da fa'din" Yes dole mu bar States in a couple of days, na gaji da zaman nan snn mahaifinku ma gwara mu tafi ya samu yayi aure..... ai bata gama rufe baki ba Nadiya ta mi'ke tana masu mugun kallo kafin tace" Amma aure fa kikace, daddy ne zaiyi aure for heaven sake, this is ridiculous. Wllhi daddy bazaiyi aure ba, wato har kin mance mutuwan mummyn mu kina masa magan....." Enough Nadiya, Irfaan ya daka mata tsawa, ma Amma ne ko ma Daddy kike 'daga murya,.... Amma da Daddy kam mamakin kishi irin na Nadiya suke ji, 'karama da ita har tana taya late mother dinta kishi... " Kuka Nadiya ta fashe dashi ta shige cikin gida a guje, Irfaan na kwala mata kira inaaaa ko saurarensu batayi ba ta shige, Aiman da Amir dake gefe suna wasa ganin Nadiya ta shige a guje tana kuka yasa suma suka fashe da kuka a tunaninsu wani ne zai sake mutuwa, nan suma su Amir da Aiman suka rufa mata baya. " Engr. Nazif idan akwai abunda yafi tsana tofah shine 'bacin ran 'ya'yansa, musamman da yanzu mahaifiyarsu ta mutu, yayi al'kawarin bazai sa su kuka ba, zai zame masu uwa da uba, zai kasance tare dasu a ko wani irin hali suke ciki... " Da sauri irfaan ya mi'ke yabi bayan 'kannensa..... Daddy yabisu da kallo kafin ya juyo yana kallon Amma yace" pls Amma you need to be more understanding with what they are going through, you shouldn't have talk that way. Ki tunafa they just lost their mother, be kamata kimin maganar aure yanzu ba, especially at their presence. "Kallon mamaki Amma tabisa dashi kafin tace" dole mu koma Nigeria, bazan iya tsayuwa inaji ina gani 'dabi'un turawan yamma yayi tasiri a zukatan jikoki na ba,..... daga haka Amma ta mi'ke ta shige cikin gida. "Knocking Daddy keyi a 'kofar 'dakin Nadiya amma fir ta'ki bu'dewa, " Pls sweetheart, let us talk....cikin kuka take fa'din" no just go away, I don't wanna see you, you going to marry another woman, aren't you?. "Daddy ya fuzar da iska yace" Sweetheart, let me in first, let's talk about this..... juyawan da Daddy zeyi yaga Amir da Aiman suna shar'ban kuka, da sauri ya 'karasa wajensu ya tsuguna ya rungumosu yana fa'din" what's wrong boys....." cikin kuka suke fadin" Adda Nadiya told us you're going to abandon us, you'll have a new family in Nigeria......." Dafe kansa Daddy yayi a hankali ya furta" Lord of mercy" rungumesu yayi yace" that will never happen boys, I love you ultimately, I will never abandon you. Oya come here , ya manna masu kiss a gashinsu, kafin ya mi'ke yana ri'ke dasu suka soma sau'kowa daga stirs....... 👸🏻QueenSamyNovels😍💄💋....... [8/18, 20:21] Umar Dalha: 🌖🌖🌗🌗 *Mallakin waye* 02 _Written by QueenSamy_........📝 "Haka Nadiya taki bu'de 'kofan nan har dare, gaba 'daya hankulansu yatashi, da 'kyar da magiya ta bu'de wa mahaifinta, lallashinta ya shiga yi kaman wata 'karamar yarinya ita kuwa sai basar da dad din nata take, wnn mummunan 'dabi'a na western people sosai yayi tasiri a rayuwan gidan Engr. Nazif Mumtaz, "Daddy promise me you'll not remarry. Nadiya tace cike da shagwa'ba, rungumota Daddy yayi yace" my dear stop thinking silly ok, for now kula da rayuwarku shine a gabana ba batun aure ba, your grandma wasa take kawai, ba sabida aure take so mu koma Nigeria ba, you see sweetheart, akwai Company din late daddy na a Nigeria *M&M Builders*, so ever since your grandpa pass away amininsa shi yake running company din, I think lokaci yayi da zan koma na kar'bi companyn dad dina na ci gaba da kula dashi, what do you think. "Shiru Nadiya ta 'danyi kafin tace" what about your job here in the States. Hannayenta daddy ya ri'ke yace "I'll resign darling. "But daddy are you sure we gonna have a better life there, I mean our sch and so on........" Cike da 'kosawa da tambayoyin Nadiya 'karama da ita sai yawan magana, daddy yayi gyaran murya yace" of course honey that will be even much better. I promise you that. "But daddy what about our friends here in the States, am sure we gonna miss them.... ta 'karashe maganar tana turo baki. "Daddy yace" sweedy pls stop making this so difficult okay, you'll have a chance to say good bye to them okay... now let's go and have dinner ok. "A tare suka sau'ko downstairs daddy na ri'ke da hannunta, he's so friendly to his kids.... "Amma tabisu da kallo kawai tana mamakin yanda gaba 'daya 'dabi'un turawa yayi tasiri a rayuwan gidan 'danta. "Da murmushi Daddy yace" kids tomorrow you'll visit all your friends, and say goodbye to them ok.... Amir da aiman suka soma murna suna fa'din" yeeeey we leaving to Nigeria. Ta'be baki Nadiya tayi ba tare da tace komai ba. "Irfaan ne ya shigo babu ko sallama sai cewa da yayi " Hi everyone, daddy yace" Son let's have dinner. Irfaan ya 'dan yamutsa fuska yace" daddy I don't feel like eating, just go ahead. Amma tabisa da kallo kafin tace" irfaan zo ka zauna kaci ko ka'dan ne, kallonta Irfaan yayi da manyan idanunsa harda wani juyasu kafin ywce" Okay granny just because you insist..... " ya zauna a 'daya daga cikin kujerun yana duban Nadiya, Spoon 'din gabanta ya 'dauka kafin yace" hey are you still mad, baki a tureta 'dago ido tana dubansa..... "Daddy yayi karaf yace" Son eat up, is your favorite, murmushi Irfaan yayi ya soma cakalan abincin kaman me tausayinsa, "So when are you guys leaving? Irfaan ya tambaya, daddy yace in a couple of days, Son be careful while you're here alone okay.... "Irfaan ya gya'da kansa yace" you really don't have to worry about that daddy, am not a spoiled child, kai da mummy raised me well, may she rest in peace, duka suka amsa da ameen. "Daddy yace" duk da haka Son, you really need to be very careful, kaga yanzu ka soma karatu just level 2 kake, snn kace har masters zakayi kafin ka dawo Nigeria, so kaga dole na damu. "Irfaan ya juyo ya kalli Amma yace" Amma you see daddy is treating me like a kid again, ko zamu zauna dake a nan States ne. "Ta'be baki Amma tayi tace" Allah tsareni da ci gaba da zama a nan, yara duk baku san al'adunku ba kun ri'ke _al'adun wasu_ kuna koyi dasu, kaima da zaran ka gama sch zaka dawo Nigeria. "Murmushi kawai irfaan yayi yace a ransa _me zai kaini Nigeria for goodness sake, I rather stay here all alone da na koma Nigeria_..... "Tattaunawa suka ci gaba dayi har zuwa lokacin da suka gama cin dinner. "Nadiya ta dubi Amma tace" Amma zamu tafi da Nannyn Nilam Nigeria knn, Amma ta narka mata harara tace" akan me taje taci gaba da koya mata 'dabi'un wasu, I'll find her another Nanny a Nigeria. Nadiya tayi kicikicin da fuska tace pls Amma kinga mun yarda zamu koma Nigeria, pls do this for us, mu tafi da Patricia taci gaba da kula da Nilam, itace tasan Nilam tasan abunda take so da wanda bata so, pls Amma don't say no, I beg of you.... ta 'karaso ta haye jikin Amma tana ro'konta. "Dole ba don Amma taso ba tace" alright fine, naji zamu tafi da Patricia amma da zaran Nilam ta soma wayo zamu sama mata nanny musulma a Nigeria wacce zata koya mata da'bi'u masu kyau. Nadiya ta 'dan turo baki ba tareda ta kuma cewa komai ba. Daddy ma yayi na'am da shawarin Nadiya, dan kuwa Nilam bata yarda da kowa sai Patricia snn idan akwai abunda ya fi tsana tofah shine kukan Precious 'dinsa.... "Kwana biyar suka 'kara a Los Angeles kafin suka 'daga zuwa gida Nigeria..... *Nigeria* _Abuja ( LifeCamp)_........ "Unguwar LifeCamp dake birnin tarayya Abuja, unguwace wanda gidajen dake ciki ka'dai ya isa ya tabbatar maka da cewa gidajen masu hanu da shuni ne, ko wani gida yana jere cikin tsari da kyau, akasarin ginannukan gidajen bene ne. "Gidan Engr.Nazif Mumtaz yana 'daya daga cikin jerin gwanon gidajen nan, tsayuwa fa'din irin tsaruwan da gidan yayi 'bata lokaci ne, dan kuwa komai na gidan me kyau ne abin birgewa gwanin sha'awa. Kyaun gidan yasa Nadiya taji da'din dawowa Nigeria, dan kuwa ita yarinya ce me bala'in son kyale'kyale. *M&M (Mumtaz and Ma'aruf) Builders Of Company* "Alhaj Ma'aruf ya kalli Daddy yace " gwara da Allah yasa ka dawo dan dama ni gaji da ri'kon wnn mu'kami, dan shekaru sunja, nima ina bu'katan hutawa. Daddy yayi murmushi ya kalli Alhj Ma'aruf aminin mahaifinsa kafin yace" Baba na gode da 'dawainiyan dakayita min da dukiyata Allah ne kawai zai biyaka. "Girgiza kai Alhj Ma'aruf yayi yace" Nazif idan akwai wanda yafi cancanta ya mi'ka godiyansa to nine, dan kuwa mahaifinka Mumtaz ya gama min komai a rayuwa. Ya shiga bu'de files yana ciro takardu ya mi'ka masa kafin yace" an jima zamu kira meeting gaba 'daya staff su hallara, the New President of M&M Builders is here. " Daddy ya girgiza kai yace" A'a Baba you'll remain the president, ni zan ri'ke mu'kamin Chairman, Alhj Ma'aruf ya girgiza kai yace" Nazif kai zaka zama president, besides kaine me highest shears a M&M builders, ni zan yi retire ne daga rana me kamar ta yau, kai zaka ci gaba da juya mun dukiyata..... "Haka aka kira meeting a babban conference hall dinsu tareda Shear holders da kuma staff dinsu, aka gabatar da new President of Mumtaz Builders, .... "Daddy ya gabatar da kansa hadi da gaisawa da illahirin mutanen.... "Hajiya Karima ta cika tayi fam dajin irin batun da mijin nata yazo mata dashi, ita fah zama dashi take dan ta mallaki M&M Builders amma bacin haka me zaisa taci gaba da zama da wann tsohon wanda tasan nan bada jimawa ba zai zama gawa. "Mikewa tayi taci gaba da safa da marwa a cikin 'dakinta, a hankali ta furta tabb inaa bazata ta'ba sakuwa ba, dole na san yanda zanyi na kar'ba wa tilon 'yata Companynta....... 👸🏻Queen Samy😍💄💋...... [8/18, 20:21] Umar Dalha: 🌖🌖🌗🌗 *Mallakin waye* 03 _Written by QueenSamy_........📝 "Laila ce keta doka Sallama a 'kofa amma ko ka'dan Hajiya Karima bataji ba, sosai hankalinta ya tafi ga tunanin da take, da mugun mamaki Laila ke bin mahaifiyar tata da kallo har ta 'karasa shigowa cikin 'dakin. "Hajiya! Shiru hajiya karima bata amsa ba, Laila tayi gajeren tsaki ta shiga buga kujeran da Hajiya ke kai tace" Hajiyaaa! Wnn karan da 'dan 'karfi sai snn Hajiya Karima ta 'dago tana duban Laila tace" Ke kuma yaushe kika zo...." Laila ta jakanta bisa sofa tana zame mayafin kanta take fa'din, nafi minti biyar a nan ina sallama baki jini ba, Hajiya tunanin me kike ne haka. "Hajiya Karima ta sau'ke ajiyan zuciya kafin tace ke kuma daga ina? "Laila tace na sau'ke Aziza gidan 'kawarta shine na 'karaso,. Hajiya wai meke damunki ne, kinsan fa likita ya hanaki yawan damuwa. "Galala Hajiya Karima ta kalli Laila kafin tace" tunanin 'dan isakan tsohon nan nake. "Da mugun mamaki Laila ke kallonta kafin tace" waye kuma 'dan iskan tsoho? "Tsaki Hajiya ta buga kafin tace Alhj Ma'aruf........ "Kan ubancan! Hakan Laila tace a fili. Ido cikin ido take duban mahaifiyar tata kafun tace wai dama Alhaji ne 'dan iskan tsohon, mahaifi na. "Tsaki Hajiya ta buga a karo na biyu kafin tace" yo meye idan ba 'dan iska ba, har nice zai dubi tsaban ido na yace ya cire hannunsa a M&M Builders, wai 'dan Late Alhj Mumtaz ya dawo daga States dan haka ya mallaka masa kampanin mahaifinsa. "Laila ta gyara zama tace" Hajiya ban fahimci zancen ki ba, wai Alhajin ne ya mallaka ma wani M&M, kan wani dalili. "Kan dalilin ubansa ne ya masa komai harta shears dinsa ubansa ne ya saya masa,......" Wai hajiya na tambayeki dama M&M *Mallakin waye* "Tsaki Hajiya Karima tayi kafin tace" a iya sanina mallakin Alhj Mumtaz ne, amintaka dake tsakaninsu da Alhaji ya mallaka masa babban shear a company n da farko sunan companyn Mumtaz Builders 'karshe har ya maida sunan kampanin ta koma M&M Builders wato Ma'aruf and Mumtaz Builders. "Laila ta sau'ke ajiyan zuciya tace " tab'dijam toh shi wann 'dan nasa me ya dawo yi yanzu Nigeria. Hajiya tace matarsa ta mutu mana, shida uwarsa sun tarkaso sun dawo, dama uwar nasa tun mutuwan mijinta wato ubansa ta koma can American wajen 'danta, sai yanzu ne zai tuna da kampanin ubansa, bayan Alhaji ya gama masa shan wuya, saida company ta ginu, tayi 'kaurin suna a nahiyar Africa baki 'daya, duk yammacin Africa babu kampanin da take shigo da ingantattun kayan gine gine irin M&M Builders, sai yanzu ne zai dawo ya mallaki kampaninsa. "Laila ta girgiza kai ta furta bazai saku ba Hajiya, M&M *Mallakin mu ne*...... "Dariya Hajiya Karima tayi tace" haba ai duk wanda yasha tuwo da Karime tofah miya ya sha, na jima ina harin wnn Company ta zama mallakinmu nida ke da kuma 'diyarki Aziza. Wnn dalili ne yasa na salwantar da rayuwar Hindatu matar Ma'aruf ta farko, snn na salwantar da rayuwar tilon 'yarsa da jikansa......." Da mugun mamaki Laila kebin hajiya Karima da kallo kafin tace "tilon 'yarsa?? Me Hajiya take nufi? "Ganin Hajiya ba a hayyacinta take zantuttukan nan ba yasa Laila mi'kewa tsaye tana fa'din Hajiya me kike cewa tilon 'yar Alhaji, kinaso kice ni ba 'yarsa bace ko me? Kinaso kice yaya Faty ce kawai 'diyarsa?..... " Sai snn Hajiya Karima tayi realizing me take cewa, da sauri ta ri'ko hannun Laila tana son zaunar da ita...." Girgiza kai Laila ta soma tana fa'din wllhi sai kin fa'da min komai waye uba na? "Hajiya Karima ido a 'ke'kashe tace" banso kisan wnn 'boyeyyen sirri yanzu bam amma Allah ya 'kaddari yanzu zaki sani. "Laila, Alhj Ma'aruf da Alhj Mumtaz sun kasance aminan juna, Alhj Mumtaz ya kasance hamsha'kin 'dan kasuwa wanda tun yana da 'kuruciya Allah ya albarkaci kasuwancinsa, toh a dalilin amintarsu da Alhj ma'aruf yasa shi jawosa cikin kasuwancin, wanda bayan ya bu'de kampaninsa me suna Mumtaz builders daga baya ya maida sunan Companyn M&M Builders wato Mumtaz & Ma'aruf knn, ni kwa na kasance ina zuwa aikatau gidan Alhj Ma'aruf, a lokacin ina 'yar matashiyan budurwa, ita kuwa Hajiya Hindatu ta girme mun sosai babu ma ha'di, sun jima da aure itada mijinta Allah bai basu haihuwa ba, kullum suna sha'awan 'ya'ya musamman idan suka ga 'dan Alhj Mumtaz da Nazif matarsa Hajiya Salma, kullum cikin addu'an Allah ya basu haihuwa suke amma shiru babu haihuwa. "Watarana Hindatu take cewa 'kawarta Salma itakam tana so mijinta ya sake aure ko Allah zai basu haihuwa. Salma tace kiyi ha'kuri Hindatu, haihuwa lokaci ne da zaran lokaci yayi sai kiga an dace.... tunda na la'be naji wann zance, dukda 'karancin shekaruna a lokacin saida na shiga na fita nayi yanda nayi, Alhaj Ma'aruf ya aureni, Salma matar Alhj Mumtaz ita tayita bawa Hindatu baki lokacin da suka fuskanci nice a matsayin amaryar da akayiwo wa Hindatu. "Muna zaune a haka shekaru suka 'danja, Hindatu ta ri'keni tamkar 'kanwa bata nuna min komai, nima de shiru babu haihuwa har abin ya soma damuna, ana haka kwatsam Hindatu ta sami ciki, aikuwa zo kiga murna wajen Hindatu da Ma'aruf harma da aminansu guda biyu suna taya su, nan fah hankalina ya tashi sosai, na shiga na fita amma Allah ya 'kaddara sai Hindatu ta haihu, cikinta wata tara kuwa ta haifo 'diyarta kyakkyawa. Nan kulawan Ma'aruf ya koma kanta kwacaukam dama yana tsananin sonta bare ta haihu, nan fa na koma tamkar saniyan ware a cikin gidan, shiru shiru ban samu ciki ba, har diyar Hindatu Fatima ta soma girma yarinya me shiga ran jama'a, mussaman Ma'aruf Fatima ta shiga ransa sosai dan sunan mahaifiyar sa taci. "Ana haka naji 'kishin 'kishin Hindatu nada wani ciki gashi ni shiru, aifa nan nace banci ta zama harta 'kasashen 'ketere sai na tsallaka dan nemo magani, a wnn yawo nawa nayi yo cikinki, babu maganin da bansa wa Hindatu ta mutu ba ita da binda ke cikinta amma shiru, wata rana da daddare na shiga har 'dakinta na mur'kusheta da pillow har ta mutu ita da jaririn cikinta da baifi na wata biyu ba. "Kuka wajen Alhj Ma'aruf ba'a magana, babu yanda Salma batayi abata Fatima 'diyar aminiyanta ba amma fir na'ki, nace kaji kini bini banza haka nayita falfala mata rashin kunya dole ta ha'kura shima Alhj ma'aruf nason kasancewa da Fatima dan tana debe masa keyawan uwarta. Bayan na haifeki ne kuka taso Fatima a matsayin yarki, koda Fatima ta girma takai aure aka mata aure, nan fa na soma tuanain watarana dukiyan Alhj Ma'aruf zai zama mallakinta ita ka'dai idan tana raye, a lokacin sunso juna ita da Nazif 'dan Alhj Mumtaz da Hajiya Salma, amma fir naki bari suyi aure, dan kuwa sai abinda nace, hana Nazif auren Fatima danayi ba 'karamin tashin hankali ya shiga ba, tindaga wnn lokaci yayi tafiyarsa can 'kasar America yaci gaba da karatunsa, bayan tadiyansa na tilasta aka aurawa Fatima wanda bata so, dan kuwa Nazif shine masoyinta. "Koda Nazif yaji Fatima tayi aure nan yace bazai dawo Nigeria ba, har ya sami wata wacce suka ha'du a makaranta ya aureta suka hayayyafa. "Toh Fatima ta jima bata haihu ba, har kema kika kai aure, sanda naga Fatima ta samu ciki na tabbata watarana dukiyan Ma'aruf zai zama mallakinta da abinda ke cikinta toh tunda ga nan na mata asiri ta haukace ta shiga uwa duniya, wanda daga baya nace maku ta mutu, muka ha'da baki da mijinta bayan na cika masa aljihu da makudan kudi mukace ma Alhj Ma'aruf mutuwa tayi ita da abunda ke cikinta, har rana me kaman tayau bamusan yanda ta dosa ba, ko ta haifi abunda ke cikinta oho mata, ko bata sai Allah, amma boka ya tabbatar mani bata sake dawowa cikin rayuwata ba. "Hajiya Karima ta ri'ko hannayen Laila tace" Laila duk wnn abubuwan danayi nayisu ne dan inganta rayuwarki dana 'diyarki Aziza. Kinga yanzu ko Ma'aruf ya mutu dukiya de namu ne mu ka'dai, ni da ke da kuma 'diyaki Aziza, snn ni nayi sanadiyan mutuwan Alhj Mumtaz duk dan wnn Company da ya tsolen ido ya dawo mallakin mu. Bayan na gama sa ran Nazif da uwarsa Salma bazasu dawoba kwatsam sai su dawo rayuwata. Bazai ta'ba sakuwa ba. Dole musan abinyi. Dole mu kashe mijinki ki auri Nazif..... "A zabure Laila ta mi'ke tana duban Hajiya kafin tace" A kashe mijina kuma hajiya, tsaki hajiya tayi tace" yo se me? Ke barin fa'da maki Nazif yafi wnn mijin naki komai da kika sani, a sanin da na masa da kyakyawan saurayi ne wanke hannu ka ta'ba, balle yanzu da Amurka ta da'da goge fatarsa. "Murmushi Laila ta soma kafin tace" Kai Hajiya baki da 'dan'danin imani, aiko tundp a baya tun inda 'kuruciyata idan nagansa yazo wajen yaya Fati wani haushi nake ji, dan bana mance kamanninsa, kuma har yanzu ina sonsa. Ta ru gume Hajiya tana fa'din shawarinki yayi Hajiya. *4 years later* ********************************* *Cibiyan goya marayu* _Gidan marayu_.... "A hankali take takun sa'daf sa'daf har ta samu tafice daga 'kofan, ta juyo tana kallon ta gefenta tace" Yusrah wllhi yaukam da wuri zamu dawo kafin Anty Larai ta capke mu. Yusra tayi dariya maras sauti tace" kai *Deejah* da'dina dake akwai tsoro, harara Deejah ta galla mata tace muje yana can 'kasa yana jiranmu. A tare suka nufi yanda yayi parkin motarsa. "'Kwankwaswa sukayi ta glass din motan, aiko da sauri ya bude masu yana mayaudariyan murmushi yace" Deejah gayu bismillah, yamutsa fuska Deejah tayi tace " kaga Safwan banson irin wnn kashe idon naka ni na fa'da maka ni ba 'yar iska bace. Tsaki yusra tayi tace Deejah dan Allah ki shiga mu tafi kadin 'yan sa idon Anty Larai su ganmu. Harara Deejah ta galla mata kafin ta shige gaban motan. "Safwan kuwa dariya yayi yace a ransa kaji Deejah dai da wani maganar rainin hankali, tana aikin rawa a club tana ce mani ita ba 'yar iska ba, ko 'yar meye ita oho..... " daidai nan sukayi parking a 'kofar " Amazing Club..... 👸🏻Queen Samy😍💄💋.......... [8/18, 20:23] Umar Dalha: 🌖🌖🌗🌗 *Mallakin waye* _Written by QueenSamy_......📝 "Safwan na gama parking ya fito da sauri ya bu'ewa Deejah, harda wani na'de hannunsa ta baya guda daya ya 'dan sunkuya kafin yace" here we are gwanar rawa... "Murmushi kawai Deejah tayi kadin ta sako 'kafarta ta soma fitowa, takalmin 'kafar high hill ne sosai ba'ki me 'dan farin duwatsu, tana sanye cikin ash din top ta 'daura black boyfriend jacket a sama, wandon jikin red ne sai veil red data 'daura a kanta. Deejah budurwa ce 'yar kimanin shekaru 19 ba fara bace snn bata layin ba'kake, ba wani kyau sosai take dashi ba amma ba'a kirata maras kyau ba, tana da kyaunta daidai misali, hakan nan gashin kanta me tsanti da tsaho ne, kyaun jikinta shi yafi komai 'daukan hankalin da yawan mazan da sukayi tozali da ita, Allah ya mata diri irin na wacce zaka gani kace lallai wann ta cika mace. Deejah gwanar son rawa ce wnn dalili yasa tayi 'kaurin suna a Amazing Club, takan je tayi rawa akan Stage mutanen da suke club din susha kallo yayinda da yawa suke mata 'barin ku'di, da yawan maza suna son kawo 'ko'kon baransu wa Deejah amma babu fuska, dan haka nan take da azaban masifa, bata barin kota kwana balle tayi tsami, wnn dalili shi ya ceceta daga idon maza 'yan bariki ma'abota zuwa club. Safwan ne ka'dai Deejah take kulawa shima 'din dan babu yanda ta iya dashine, ko fa'da ta nemo Sadwan ke tare mata, tun tana hantaransa har 'karshe suka koma tamakr abokai. "Yusrah na taka mata baya Safwan na gefenta suka shigo cikin club din, nan fah waje ya kacame da ihu da shewa da pito, fa'di suke ga Deejah ga Deejah, wasu kuma na fa'din the Great DD wato Deejah Dancer, tana isowa kuwa ta shiga'daga masu hannu nan ta haye kan stage gamida cire jacket din jikinta tayi jifa dashi, nan fah aka kuma saka shewa, wa'kan da take tsananin so aka saka mata nan ta soma rawa kama babu 'kashi cikin jikinta. Nana aka soma tururuwan zuba mata ku'di Yusra na tarawa. "'Karfe 11:30pm daidai Deejah ta sau'ko daga kan stage ta jawo Yusra suka ke'be tace" Yusee we need to leave this place right now, Yusee ta 'dan ha'da rai tace kai Deejah daren fah da saura, Deejah taja tsaki a hankali kafin tace" Yusee kindai san yanzu dole Anty Larai ta saka mana ido sabida gulman mu da ake kai mata ya soma yawa, kinga dai kallon malaman addini take min, yanzu idan ta gane ni 'yar rawa a Club ne, me kike tunanin zai biyo baya. "Yusee tayi murmushi tace" toh Deejah mu daina wnn sana'a mana, am pretty sure ku'din da kika tara yanzu zai isheki ki soma karatun jami'anki. "Deejah ta sau'ke ajiyan zuciya kafin tace" wllhi Yusee inaso nayi university yanda baki tsammani, snn inaso watarana na rin'ka taimakawa Orphanage foundation, ina tausayin wa'enda suka tashi babu iyaye iri na, rawan da nakeyi a club yana 'daya daga cikin burina na tara ku'di dan taimakawa marayun da suke Orphanage, ba zallan wnn ba kinsan rawa hubby na ne. "Yusee ta saka hijabinta kafin ta mi'kawa Deejah nata tace oya saka mu tafi, Deejah ta kar'ba ta saka gamida cire dogon takalmin 'kafarta kafin suka fito can gefen titi. "Safwan na zaune na jiransu cikin club ashe su tuni sun fice. Ta glass yake hango su suna 'ko'karin taran mashi. Ai a sittin Safwan ya mi'ke ya fito ya nufesu. Kallon mamaki ya bisu dashi kafin yace da 'dan mashin din "malam jeka abinka. "Deejah ta 'dan hararesa kafin tace" kaga Safwan yanzu gari yayi shiru idan ka kaimu za'a iya ganinmu. Murmushi Safwan yayi kafin yace" Deejah bazan iya barinku ku tafi ku ka'dai cikin daren nan ba, duk da nasan kun saba wuce haka a waje, but this is very risk, is dangerous, someone might harm you, bai jira cewansu ba ya 'karasa ya kawo motarsa har gabansu yace oya ku shige mu tafi. "Babu musu suka shige, a cikin mota Safwan yake cewa" Deejah meyasa baku so asan kuna wnn sana'a? "Wata uwar harara Deejah ta watsa masa kafin tace" malam kaga this is non of your business, idan zaka kaimu muje, idan bazaka kaimu ba, fine ai dama ba saka mukayi dole ba...." murmushi ya kuma yi kafin yace" Allah huci zuciyarki, ni da zaki bi shawarata ma da kin bari na turo maganar auren..... " bai gama rufe baki ba Deejah ta dakatar dashi" Au me? Kaga Safwan ni bance maka aure zanyi yanzu ba, karatu nake shirin farawa, kuma da kaga bamu so asan muna zuwa club a Foundation 'dinmu sabida kar a mana aure ne, anaji za'a ha'damu aure da koma waye, idan har kana so ala'karmu ta ci gaba toh kaja bakinka kayi shiru, idan lokaci yayi naga zan iya aurenka fine...." Da mamaki Safwan ke kallonta bata ta'ba kawo masa magana makamanciyar wnn ba, wani da'di ne ya ziyarci zuciyarsa, shikuwa ko yaushene yana iya jiran Deejah muddin zata yarda ta auresa. "A can hefen layinsu yayi parking kafin suka fice, cikin san'da suka shigo Orphanage ta 'kofan baya, dan dama har spire key na 'kofar garesu. Suna shigowa suka samu kowa yayi bacci, kai tsaye 'dakinsu suka wuce, suna shiga suka soma shirin bacci... " motsin da sukaji ne yasasu saurin rufe idanuwansu kaman masu bacci. "Anty Larai ce ta shigo ta tarar suna bacci, a hankali ta rufe 'kofar tayi ficewarta, tana fita suka bu'de ido ha'di da yin dariya. "Washe gari da safe, Deejah tayi wankanta ta fito cikin shiri dan dama tana 'daukan ajin yara a makarantar su dake cikin Orphanage, kai tsaye wajen karywa ta nufa, Anty larai na zuba wa yara breakfast Deejah ta 'karaso, haba nan fa yaran suka soma Anty Deejah Anty Deejah, nan Deejah ta soma wasa wa yaran nan kaman yanda ta saba, Deejah akwai farin jini wajen yara da manya dake rayuwa a Orphanage, wnn dalili ne yasa wasu suke hassada da ita. "Deejah ta kar'bi abincin daga hanun Anty Larai ta ci gana da rabawa yaran, bayan ta gama ne tace dasu" Ok kids kowa ya wuce aji ina nan zuwa, banda makara duk wanda ya makara zan masa bulala, tana fa'da tana masu alamau da hannu fuskanta dauke da murmushi. Da gudu yaran suka nufi wajen wanke hannu suka wanke kafin suka doshi ajijiwansu. "Anty Larai ta dubi Deejah tace" Deejah dama akwai maganar da nakeso muyi, Deejah ta dawo da hankalinta gareta tace na'am Anty. Anty larai ta dubeta tace" Deejah maganganu akanki da Yusra a Foundation din nan ya soma yawa, labari ya riske cewa kuma yawon dare...." Da mamaki Deejah ke kallon Anty larai kafin tace" Haba Anty, meyasa zaki rin'ka 'daukan zantukan mutane akanmu, kawai de hassada suke yi damu, ta juya tana watsawa Tani dake can gefe harara kafin taci gana da fa'din "Anty fa'da mun wacce munafukar ne ta kawo maki wnn labarin 'kanzon kuregen, yanzu taga yanda koyawa muafuki hankali, kawai dan sunga kinaso na shine bari a nemi hanyar rabamu, ta 'karsa gaban Tani tana girgiza taci gaba da fa'din" wllhi duk munafuncin munafiki duk sa idon basa ide nan gani nan bari, haka zai ganmu da Anty Larai ya barmu...." Tani cikin 'kuluwa ta mi'ke tana fa'din" ke da wa kike. " Dake nake good for nothing hypocrite.... nan fah fa'da ya soma tashi tsakanin Tani da Deejah, a fusace Anty Larai ta 'karaso tana masu fa'da, Yusra kuwa hayaniyar da taji yasata saurin fitowa cikin uniform dinta da alama makaranta zata dan ita bata gama sakandare ba, "Sosai Anty Larai ta masu fa'da, Tani rai 'bace ta bar wajen, Yusra sulum sulum zata wuce Anty Larai tace" zo nan yusra, Yusra ta zaro ido tace na'am Anty, kinjini sarai, Anty larai ta bata amsa, Anty zanyi lattin sch.... kallon da Anty larai ta watsa mata yasata saurin 'karasowa. "Ku fa'da mun gaskiya kuna fita da daddare kokuwa, 'kwalla ne ya ciko idin Deejah, ganin haka yasa jikin Anty Larai yin sanyi, dan kuwa tana tsananin son Deejah, wani sa'in daughter ma take kiranta, wasu nannys a wajen ma Deejhn Larai suke kiranta. Da sauri Anty larai ta 'karasa ta ri'ko hannun Deejah ta dubi yusra tayi mata alama da hannu kan ta tafi. Yusr hamdala tayi a ranta kadin ta fice. "Hannu Anty larai tasa ta soma sharewa Deejah hawayenta kafin tace" Deejah, you're like a daughter to me, bana son abunda zai sameki, tun tasowarki kimsan da haka, duk fa'din gidan nan babu yarinyar da nake so irinki, kowa ya maki shaida da hali na gari, ba yara ba ba manya ba, ina tsorin kar ki 'bata rayuwarki. Dole na damu da jin zance da yake tashi a gidan nan, yau idan labarin nan ya isa ga gwamnati kinsan hukumcin aure za'a maku da kowaye, so banaso haka ta faru dake daughter, da inada halin turaki makarantar gaba da sakandare da na turaki, kin sani nan foundation zuwa sakandare kawai ake biya maku, nima 'dawainiya sunmin yawa ne ga iyayena ga marayun 'ya'yana, bacin haka kinsan babu abunda bazan maki ba....." rungumeta Deejah tayi kafin tace" kiyi ha'kuri Anty larai, nima ina sonki donke uwace a gareni, mutane ne kawai suke neman rabamu, insha Allah bazan ta'ba baki kunya ba. "Anty larai tayi murmishi tace" that's my girl, maza jeki koyar da yaranki nasan suna can suna jiranki. Da murmushi ta wuce ta shige ajin yaran nan suka soma tsalle ita da yaran dan dama rabin karatunsu talle ne da rawa a ajin Deejah... ************************************** *Maxico* _Chicago_ "Yana zaune kan wata benchi dake gefen hanyan street 'din da zai kaika _mexico city_ dake a birnin _Chicago_, shigan da yayi zai tabbatar maka lokaci ne na sanyi, yana sanye cikin gray shirt da blue jeans, ya 'daura ba'kar jacket a sama hannayensa rufe ciki hand gloves, 'kafarsa sanye cikin ba'kar booth, gashin kansa sai fifituwa yake alamun iska na ka'dasu. Kallon mutane yake yanda suke ta wucewa a lokaci guda kuma yana sipping hot coffee 'din dake hanunsa. "Wayansa ne ta soma ringing, ya ajiye coffe din a gefe kafin ya 'daga wayan da fari'ansa ganin granny dinsa ce me kira. "Hello my amazing granny, how you doing pretty. "Murmushi Amma tayi kafin tace" Irfaan bazaka canza ba knn, yanzu kuma me ya kaika Mexico daga Los Angeles, jiya daddynku yace mun kana Chicago, "Murmushi Irfaan yayi kafin yace" there you go again granny,.... da sauri Amma ta katse sa, kaga ni idan kana magana dani kayi hausa dan nasan yanzu da kyar idan baka mance hausa ba. "Dariya me sauti Irfaan yayi kafin yace" Come on granny you know am not use it, I can't speak it fluently. Koma de yaya ne haka nake so kamin, Amma ta fa'di, "Murmushi yayi yace" Alright fine, na gama final exams dina so sai na 'karaso nan Mexico zan 'danyi spending couple of days, sai na koma States, daga nan kuma idan na kammala ha'da takarduna zan zo Nigeria na ganku, dan am damin missing you guys. "Murmushi Amma tayi tace" muma muna son ganinka Irfaan, nan suka soma hira sosai da Amma kafin ya tambayi kowa, Nilam ne ta shigo ta girma tayi wayo, yarinya 'yar shekaru hu'du, Amma ta bata wayan ta shiga masa surutun gwalamniya... "Aziza ne kwance jikin Mum dinta Laila sai shar'ban kuka take, Laila ma sai matso hawayen 'karya take. Hajiya Karima sai faman basu baki take, itama tana sharan hawaye. "Amma tayi sallma ta shigo cikin parlorn dake cike da mutane 'yan kar'ban gaisuwa, rabonta da Hajiya Karima tun mutuwan mijinta Alhj Mumtaz sai yau suka ha'du wajen kar'ban ta'aziyan mijin 'yarta Laila, ga mamakin Amma sosai Hajiya Karima ta tarbeta sai nan nan da ita takeyi. Amma ta masu ta'aziya gamida shawarwari na ban ha'kuri wa Laila. Amma ta dubi Hajiya Karima tace Nazif yana tare dasu Alhj yana so ya shigo ya maku ta'aziya, da sauri Laila ta 'dago kanta jin an ambaci Nazif. Hajiya Karima ta washe baki tace ya shigo mana, ta dubi wata yatinya dake gefe tace maza ce masa ya shigo. Amma tace a'a barin masa waya sai ya shigo. "Engr. Nazif Mumtaz wanda a halin yanzu yake da shekaru 52 a duniya idan ka gansa zaka zata dan shekara 40 ne, yana sanye cikin ash din jampa da hula sallamansa cikin muryansa me cike da charisma ya daki dodon kunnuwansu, aiko nan Laila ta 'dago kai tana binsa da kallo, bata yi tsammanin haka ya koma ba, ko gasan matasa ya shiga wnn zai lashe, sanda yake gaida Hajiya Karima sai nan nan dashi take, koda tace masa ga Laila su gaisa, bai ko kalleta ba 'kasa yake kallo har suka gama gaisawa, Laila ko wani mayen kallo ta bisa dashi har ya fice, ta gama ayyanawa a ranta ta samesa an gama. Haka har bayan kwana uku Hajiya Amma tana zuwa kar'ban gaisuwan mijin Laila, ita kanta Amma tana mamakin canzawan da kishiyar marigayiya aminiyarta tayi wato Hajiya Karima, wani sabon ala'ka ne take son 'kullawa a tsakaninta da Amma. "Yau ta kama alhamis, Anty Larai ne zaune tana kallon labarun tara a NTA, nan ta hango gidan wani ta'aziya ana nunawa, kaman daga sama aka hasko fuskan uwar 'dakinta da ta jima da barin 'kasar nan ta koma America, zama ta gyara tana kallon, ai kuwa ba gizo take mata ba, ita ce dai Hajiya Salma jwar 'dakinta a da kafin ta soma aiki da cibiyar goya marayu...... 👸🏻Queen Samy😍💄💋............ [8/18, 20:41] Umar Dalha: 🌖🌖🌗🌗 *Mallakin waye* 05 _Written by QueenSamy_ "Yau kwana biyu da komawar Patricia nanny n Nilam 'kasarsu America, kuka sosai Nilam keyi, hardasu Aiman da Amir, harta Nadiya saida tayi kukan tafiyan Patricia, Amma kam hakan yafi mata yanzu zata samu nanny musulma ta kula mata da rayuwar jikokinta. "Gaba 'daya hankalin Engr.Nazif ya gaza kwanciya, musamman idan yaji sautin kukan Precious Nilam, tana kwance kan 'kirjinsa yana aikin rarrashi," Daddy I want her back.... Nilam ta fa'di cikin kuka, "Oh my Precious I promise you I'll find you a new nanny here, a very good one, who can take good care of my Precious, ya 'karashe maganar yana kwantar da ita bisa 'kirjinsa. "Nadiya ce ta turo 'kofa ta shigo, Good morning daddy, ta fa'di sanda take 'karasawa kusa dasu, murmushi Engr. Yayi kafin yace " good morning Sweed, are you ready for the sch? "No daddy am stayin at home with your Precious, ta 'karashe maganar tana shafa kan Nilam tace" right daddy's precious? "Take mood din Engr ya canza dan kuwa idan akwai abunda baiso to yaro yayi missing sch. "Girgiza kai Engr yayi kafin yace" No Nadiya zakije sch, you know you're writing your Waec examz soon, so I don't want you to be missing classes ok. "Nadiya ta 'dan turo baki tace" Daddy am tired of wearing this uniform for heaven sake is awkward, su a nan Nigeria wai dole mutum yayita saka uniform, am dammn sick of it dad. "You'll soon graduate sweedy and shiknn kin daina sakawa, oya jeki shirya barin saka ma Precious nata kayan. Ok daddy ta fa'di sanda take fita. "Engr da kansa ya shirya Nilam suka sau'ko downstairs nan Amir da Aiman suka nufosa a guje suka rungumesa, good morning daddy suka fa'di, rungumesu yayi yace" good morning my boys, how was your night. Amir yace daddy we're missing Patricia so awfully, aren't she coming back to us? "Engr ya zaunar dasu bisa dinning yama rasa me zaice ma yaran nasa, Amm na tsaye tana kallonsu daga stirs, tausayin 'dan nata ne ke damunta, a 'bangare guda kuma laifinsa take gani, kwata kwata baison 'bacin ransu, ya sadaukar da farin cikinsa garesu, ya ha'kura da aure sabida yaransa basa so. "Hajja cook dinsu ne keta faman jere abincin bisa dinning din bayan ta gaida Engr. A gurguje yaran suka gama karyawa dan sun kusan makara. Engr. Kuwa da kansa yayi feeding Nilam dinsa. Saida ya tabbatar sun shige mota driver yaja su zuwa sch kafin ya dawo danyin nasa break din. "Zaune ya tarar da Amma bisa dining da alama dawowarsa take jira. Gaisar da Amma ya fara yi kafin ta soma zuba masa abincin. Kallon Amma yake sosai yana son gano abunda ke damunta, murya a hankali yace" Amma na are you alright? "Kallonsa Amma tayi kafin ta tura masa plate din abincin tace" am fine son, kaci abinci zakayi lattin office, kasan bai kamata shugaba yana latti ba. "Hannunta Engr ya ri'ko cikin nasa kafin yace" pls Amma tell me, is something bordering you? You seems quite depressed. "Amma ta gyara zama tace" Nazif to be honest with you, halin dake ciki ya fara isata, this is too much Nazif, yeah na sani kana son 'ya'yanka but that doesn't mean you can't be happy, you're a human Nazif, a iya sanina kai lafiyayyen namiji ne, wanda ko wani na miji me lafiya na bu'katar mata, I'm your mother and I'll not goin to allow you to ruin your life just like that.... "Da mugun mamaki Engr ke kallon Amma bata ta'ba masa magana makamanciyar haka ba, gyara zama yayi kafin yace" Amma what you thought of me was wrong, yeah precisely abunda kika fa'di gaskiya ne, duk na miji me lafiya na bu'katar mata, but to Amma matar da nake so na kasance da ita guda d'yace, FATEEMA ce, you perfectly knew that, so ever since I lost her, wani maganan soyayya ya fice daga raina, aurena da Khadija rabon 'ya'ya ne, and I ason yaran nan with all of my heart, Fatima ta rasu, Khadija ma ta rasu, Amma keda yarana you're my only family, babu abunda ya rage mun yanzu a rayuwa bayan naga na kyautata maku, I Devoted my entire life to you and my kids Amma, so pls ki daina kawo mun zance aure kinji Amma. "Girgiza kai kawai Amma tayi cike da tausayawa danta Nazif, a tare suka gama cin abinci da Engr kafin ya fice zuwa Company. _Around 2:30pm_ "Nilam kwance jikin Amma tana ci gaba da kuka, ta'ki yarda da kowa sai Amma, harta Nadiya ma ta'ki yarda da ita. Kaman daga sama tajiyo sallaman Larai, da mamaki Amma ke kallon larai har ta 'karasa shigowa. Amma ta sake baki tace" Larai dama zan sake saka ki ido na. Anty larai na murmushi ta 'karasa ta tsuguna kan makeken carpet din Turkey dake baje a tsakiyan parlorn tana fa'din sannu Hajiya Amma, ina nan wllhi, ai tunda kika koma America shiknn sai satin bayan can nake ganinki gidan wani rasuwa alabarai shine nace ai ya zama dole na nemeki na gaisheki. Amma tace ayya aiko na gode sosai larai. Nan fah aka soma gaisawa tareda hiran yaushe rabo. "Anty Larai ta mi'kama Nilam hannu tace yaki 'yan mata, Nilam ta , a'ke kafa'du alamun o'o, Amma tace rigima takeji dashi wai me raininta da muka taho da ita daga America ta koma, tofa shine duk wnn rigimar. Anty Larai tace ayya halan 'yar gidan 'karamin Alhaji ne (haka take kiran Engr Nazif a da lokacin da take aiki ma Amma n sa). Amma tace eh ai itace autarsa, mahaifiyar tasu ta rasu lokacin muna can Amurkan, toh bayan rasuwarta ne muka dawo gaba 'daya. Anty Larai tace ayya Allah yayi mata rahama Amma ta amsa da amin. "Larai nace yanzu a ina kike aiki? Amma ta tambaya. "Anty Larai tace" ai tun bayan tafiyarku Hajiya am na soma aiki da cibiyan goya marayu, a can nake aiki yanzu, kuma nice shugaban fannin kula da 'yan mata. Amma tace ayya Allah ya taimaka. Sun jima suna hira ma'aikata suka cika gaban Anty larai da kayan ciyeciye iri da kala, wnn 'dabi'a na karrama ba'ko wajen Hajiya Amma har yanzu na nan, bata damu ko talaka bane ko me ku'du, 'yan adam du 'daya ta 'dauka. "Koda Larai ta tashi tafiya sosai Amma ta cikata da kayan alheri snn sukayi musayan lambar waya akan ko tana neman wani abu, koda na ma'aikata ne zata nemeta. Sosai Amma taji da'din ziyaran da Larai ta kawo mata. "Yau tana zaune tana tunanin ta aina za'a samo ma yaran nan Nanny dan kuwa fitinan 'yan biyu da Nilam ya isheta, ita ga shekaru yaja ba komai zata iya da fitann su ba, shi kuwa babansu ya'ki zancen aure. "Tunanin Larai ya fa'do mata nan ta kirata ta tambayeta ina zata samu Nanny matashiya me hankali da nutsuwa da sanin addini sabida rayuwar jikokinta ya inganta. Nan Anty larai tace bazai gagara ba za'a bincika inshaAllah, da Al'kawarin idan an samu zata jita sukayi sallama. *M&M BUILDERS* "Yana zaune cikin Office 'dinsa fuskansa sanye da faran tabarau na 'kara 'karfin gani, yana sanye cikin white long sleeve shirt irin wanda ake 'daura suite a sama, sanye yake da ba'kar wando na suite 'din. Files ne gabansa sai bincikasu yake yi..... wayan dake gefensa ne yayi distracting 'dinsa. A hankali cikin nutsuwa ya 'daga kafin ywce" yes Jane what's this? Jane sakatariyan sa tace" Sir you having a visitor, she says you have an appointment. "Da mamaki Engr yace appointment? and you said it's alady? "Yes sir, may I let her in. "Kaman bazaice komai ba sai kuma yace" send her in pls "Alright sir....... "Jane ta dubi Laila tace" Miss you may go in now. "Thank you.... Laila tace cikin kashe murya. "Tunda ta shiga office din take binsa da mayen kallo, shi kuwa har lokacin idonsa na kan takardun da yake dubawa,Oh mine... He's so cute and handsome, haka Laila tace cikin zuciyanta, 'dago ido Engr yayi yaga ta kafa masa ido, tana sanye ciki riga da skirt na atampa wanda yasha 'dinkin wula'kanci, matashiyar mace wacce bazata wuce shekaru 32 zuwa da 33 ba. Ganin kallon yayi yawa yasa Engr yni 'dan murmushi ya ajiye biron hanunsa yace" Miss may I knw who you are, and what are you here for? "Laila tayi saurin saita kanta kafin tace" Oh good morning sir, am Laila Ma'aruf Sarki, ya gane surname dinta dan haka take ya sakar mata murmushi, yace pls seat down yana me nuni da kujeran dake gefe. "Zama tayi tana mayaudariyan murmushi tace" thank you. "So how may I help you? Engr ya tambaya. "Laila ta wani juya ido kafin tace" kardai baka gane ni ba,? Murmushi ya 'danyi sanda yake cire glasses idonsa yace" na gane sunanki ke 'diyar aminin mahaifina ne am I right. "Gyada kanta tayi tace" ai nice wacce kazo min ta'aziyan rasuwar mijina kwanaki...." Da mugun mamaki Engr ke kallonta kafin yace" toh me ya kawo ki nan kuma despite the fact kina cikin kwanakin takaban ki, if am not mistaken. "Murmushi laila tayi tana juya ido kafin tace" yeah hakane, amma ai babu wani aibu a ciki...." Da sauri Engr ya katseta, kwarai akwai aibu, haramun ne mace ta fita babu wani babban uziri ko na ciwo ko makamancin haka alhali tana cikin kwanakin takabanta, yanzu abunda nake so dake ki tashi ki koma 'dakinki snn ki cire wnn ado da kikayi dan kin aikata babban haramun. "Zuciyan Laila ya cika da mamaki ganin mutumin nan daga America ya dawi amma ashe har yasan addini haka. Ta 'dan sha jinin jikinta kafin tace" Oh dama daga asibiti na fito sai nace barin 'dan tsaya mu gaisa, snn na nemi aiki a companyn nan dan kasan mijina ya bar mun marainiya. "Engr yasha mur sosai kafin yace" ki tashi ki tafi yanzu snn kiyi yanda nace, what ever should be the case akan maganar aikin zamuyi shi daga baya, mahaifinki nada every right gameda wnn company, so no need to be worried about looking for a job here. "Jiki a sanyaye Laila ta mi'ke tace" haka ne na gode da tunasrwanka, nima bada son raina nazo ba, Alhj ko ka'dan baison nayi aiki a nan company din tun tuni, yanzuma idan yaji nazo he will very mad at me. So pls Engr do me a favor, he shouldn't know that I was here. " Engr baice mata komai sai gyada kansa da yayi, jiki a sanyaye ta fice, ta 'dauka turai ya gogesa sosai ya za'bi rayuwarsu, bata ta'ba tsammanin samunsa haka ba. Cike da haushi da takaici ta fice daga Office din. "Engr kuwa girgiza kai kawai yayi gamida ta'be baki a hankali ya furta" some people don't even know their obligations. "Tana shiga gidanta ta shiga neman layin Hajiyanta, Hajiya Karima tana dagawa tace yaya kuka yi. "Wani dogon ysaki Laila ta buga kadin tace" Hajiya yanda na samesa banyi tsammanin samunsa haka ba, dagani zamu sha wuya dashi, wani guntun wa'azi ya tsaya yimin saikace badaga America tushen wayewa ya fito ba, yanzu dai kawai kiyi 'ko'kari ki fito kizo gidana, ni na gaji da wnn ta'kuran wai shi takaba. Hajiya tace kwantar da hankalinki ina nan tafe. Bayan sun gama wayan ne taji muryan surkuwanta wato uwar marigayi mijinta tana sallama. "Wani dogon tsaki Laila ta buga ko amsa sallaman ma bata samu zaradin yi ba. Karshe har Yakumbo ta 'kare ta sako kai cikin parlorn.... Ga mamakin Yakumbo zaune ta samu Laila a parlorn ta 'kure sautin tv tana jin ki'da, ga kwalliy uwa amarya a wajen biki, cingam ne a bakinta sai faman taunasa take. Mamaki ya hana yakunbo furta koda kalma guda........ 👸🏻QueenSamy ce💋💄😍 🌖🌖🌗🌗 *Mallakin waye* 06 _Written by QueenSamy_ "Mamaki ya hana Yakumbo furta koda kalma guda, sallalami ta shiga yi tana tafe hannu sanda taga Laila ta 'dauko waya ta maka a kunne tana fa'din" hello sweetyna kanajina, wllhi nima tsananin sonka, kar ka damu mun kusa zama 'kar'kashin inuwa guda......." Yakumbo bata gama jiba ta shiga rera kuka tana fa'din" Yanzu laila mijin nakai ko wata guda beyi da mutuwa ba shine kike zancen aure da wani...." A hasale Laila ta mi'ke tana fa'din "Would you stop backing like a dog, kinzo sai cika min kunne kike kamar wata kariya, ke barin fa'da maki karkiga da ina ragar maki dan ina auren 'danki, toh yanzu abunda ya ha'da ya raba, ki wuce ki fice min a gida tun kan ranki ya 'baci,...... Sosai abin yabawa Yakumbo tsoro, lallai abunda ake fa'di akan Laila gaskiya ne, ......" Twasawn da Laila ta kuma daka mata yasata saurin dawowa hayyacinta," zaki wuce ki fita ko saina fitar dake da 'karfi..." A'a me yayi tsanani zan fice...." daidai nan Hajiya Karima tayi sallama ta shigo, kallon hadarin kaji Hajiya Karima tabi Yakumbo dashi kafin tace" 'Dan nasuma ya mace bazasu barki ki huta da jaraban tsiyaba., tayi maganar tana duban Laila, ta'be baki Laila tayi tace wllhi ko Hajiya dama isowarki nake jira, wnn matan tazo sai cikani da hayaniya take...." Yakumbo ta girgiza kai kafin tace" Karima ku kiyayi duniya keda 'diyarki...." A hasale Laila ta matso ido a tsefe take duban Yakumbo kafin tace" Ke tsohuwar banza karki yarda ki gaya wa uwata magana dan yanzu zan iyar watsar maki da hak'ora a nan...." Hajiya ta ri'kota tace" 'kyaleni da ita, ni na isheta... 'gyalen kanta Hajiya ta cire tace Shege ka fasa..." Girgiza kai kawai Yakumbo tayi kafin tace" ni bazanyi fa'da daku ba, ai kun tari fa'da da wanda ya fi 'karfin kowa yake iko da kowa, wnn fa'da kuka tara da mahallicin mu, tinda shi ya 'diba wa mace kwanakin da zatayi na idda, kunga kuwa dan kunce zakuyi fa'da dani ai bana mamaki ba, duniya tsaf xata koya maku hankali dan kuwa _Tafi gabaruwa iya jima_....." Dangin mayu kwa'dayayyau ana jira uban 'yata ya mutu aci arziki toh sai 'dan naku ya riga mutuwa, babu yanda zaku sami gadon 'yata shine kuke ba'kin ciki da hassada, dan mayunwata, idan banda 'kaddara da rabo mema zaisa 'yata ta auri 'danki. Cewan Hajiya cikin masifa da bala'i.... shigowan Aziza ne tana sanye cikin uniform din makarantar ta yasanya Hajiya yin shiru. Da gudu Aziza ta tafi ta rungume Hajiya tana fa'din Hajiyata yaushe kika zo. Hajiya ta wani rungume Aziza tace 'diyar Hajiya an girma an kusa zama 'yar jami'a ko aure zakiyi... Aziza ta tsoke baki tace " Tab wani aure ai sai naci duniyata da tsinke ko yaya kikace mum....Yakumbo na murmushi tace" yaki uwata.... wani harara Aziza ta wurga wa yakumbo kafin tace" Mum tace ke mayya ce ke kika cinye daddy na, ki fice mana a gida kafin muma ki cinyemu. Da mugun al'ajabi Yakumbo ke kallon Aziza wasu hawayen takaici na zubo mata. Girgiza kai tayi tasa kai zata fice, Hajiya tace " wuuu ashe abin haka ne toh kuwa kurwan 'yata da jikata kur kije can ki 'karaci maitanki gwara da Allah yasa ya tsaya akan 'danki dan kunfi kusa.... Yakumbo kam bata iya 'karasa jin zantukansu ba dan kuwa juwa ta soma gani, wnn shine a dake ka a hanaka kuka.... "Tana zaune tana tunanin ta yanda zata samowa Amma nanny wato me raino, tayi tunanin duniya ta rasa wacece zata kai mata, wani tunani ya fa'do mata ga Deejah tunda Deejah akwai son yara tasan zata iya. Murmushi tayi ta mi'ke ta soma aikinta cike da 'kwarin gwiwa. "Da yamma lis, yau Deejah a gajiye take dan yau sun gyara ko ina a orphanage sun share sunyi sanitation, Anty Larai ta dubeta tace 'diyata akwai maganar da zamuyi, da zumu'di Deejah ta mi'ke tana fa'din toh Momy Larai na matso knn kar su o'o sujimu dagaji abun 'yar sirri ne, Anty Larai ta kai mata dukan wasa tace ja'ira me hali baya canzawa. Dariya Deejah tayi tace ina sonki Anty larai, Anty larai ta rungumeta tace nima ina sonki. Gaba daya mutanen wajen suka sa dariya. Baaba Saude tace uwa da 'ya sai Allah, kowa yasan irin sha'kuwan da Anty Larai tayi da Deejah a gidan marayun nan. "Bayan Anty Larai ta gama yawa Deejah bu'katan ta, Deejah jiki a sanyaye tace" Anty dama zaki iya kaini aikatau gidan wasu, Anty na 'dauka tamkar 'ya kika 'daukeni...." Anty Larai ta ri'ko hannayen Deejah tana girgiza kai tace" ko ka'dan ba haka bane daughter, kinsan ina sonki snn bazan ta'ba maki abunda zai cutar dake ba, Deejah ba aikatau nake niyyan kaiki ba, gidan matar da zakije mata ce me mutunci da sanin darajan _'Dan adam_ ko ka'dan bata wula'kanta mutane ko talaka ne ko me ku'di, Deejah kinsani idan kina zaune a nan Orphanage bazakici gaba da karatu ba kaman yanda kike da burinyi, kinsan nan dawasu lokuta za'a soma maki maganar aure, sa'anki 'daya kina koyar da yara amma da tuni anyi bikinki. Deejah kinsan da inada halin saka ki a makarantar gaba da sakandare da nayi amma babu hali, kinga kuwa gidan da zakije na tabbata zasu sakaki, idanma basu sakaki ba zaki samu da ku'dinki na aiki ki soma karatu, Deejah kar ki mance burinki na tallafa wa marayu wa'enda suka taso a irin rayuwar da kika taso, baki sani ba 'kila wann shine damar da kika samu. "Deejah ta sau'ke ajiyan zuciya tace" na fahimce ki Anty Larai na kuma amince zanyi, toh amma wani hanzari ba gudu ba, idan organization suka tambaya me zaki ce masu. Antu larai tayi murmushi tace wnn duk me sau'kine dama a samu amincewarki shine me wuyan, zan ce masu nayi adopting dinki zaki cigaba da rayuwa a gidana, zaki bar zaman Orphanage, nasan mutanen da zaki zauna dasu bazsu ta'ba cutar dake ba sai alkhairi. Abunda yasa na za'beki shine kinfi kowa ilimin addini dana boko a gidan nan, kuma jikokin matar daga America suka dawo so suna bu'katar me kula dasu wacce tasan addini da al'adunmu. Deejah tayi mur ushi tace tab yo ni wani al'adunmu na iya, Anty larai ta jefa mata harara tace " wllhi saura kije kina masu halin naki keda ni ne... dariya Deejah tayi tace shiknn Antu Allah ya wuce mana gaba... ameen anty larai ta amsa.... "Kwana biyu da faruwan wnn al'amari Anty Larai ta kai Deejah ma Amma a matsayin Nanny din da ta samo mata, sosai Amma taji da'din hakan, Deejah kuwa tun daga waje take bin gidan da kallo, a ranta tayita ayyana dukiya na mutanen nen, ashe Anty Larai tasn mutane nsu ku'di irin haka. "Anty Larai seda tayi nasiha sosai wa Deejah kafin ta tafi barta, Amm da kanta ta nuna wa Deejah dakinta kusa na Nadiya, ba'a kai Deejah sashen ma'aikata ba cikin gidan aka barta, tundaga nan su Hajja suka gane lallai Deejah ta sami kar'buwa wajen Amma. "Misalin 'karfe 2:00pm suka soma shigowa alamun sun dawo daga sch. Amma ba zaune a parlor suka soma hayewa jikinta, Amma ta rungumesu tace Kids albishirinku, yaude an kawo maku Nanny... Gaba 'daya sua mi'ke suna fa'din Patricia ta dawo Patrica ta dawo. Amma tace no ba Patricia bace I know you guyz will like her more than Patricia, a tare suka ha'da baki wajen cewa " whare is she.......basu gama rufe baki ba Deejah ta sau'ko daga stirs fuskanta rufe da mask din Dora... Kai tsaye wajen Nilam Amir da Aiman da sukayi tsaye suna kallonta ta wuce ta shiga wasa da yatsun hannunta gefen fuskanta take fa'din" Hello kids here I am, nice to meet you guys, ta mi'ka wa Nilam hannu tace " I'm Deejah and you..... Kallonta kawai suke Amir da Aiman sun wani har'de hannu a 'kirji suna kallonta, Amma kuwa sosai abun ya mata da'din ganin Deejah ta iya zama da yara.... Kuka Nilam ta saka a guje ta haye jikin Amma tana fa'din" I don't like her, she's annoying I don't like Dora too, ni Baabi nake so not Dora. Aiman da Amir suka kalli juna suka furta" this is rubbish gamida tura baki gaba. Deejah kam kasa motsowa tayi daga yanda take sai kallon mamaki data bisu dashi, daidai nan Engr yayi sallama ya shigo.... Ai da gudu Nilam ta fa'da jikinsa tana kuka, Amma kam dan takaici mi'kewa tayi ta haye sama. "What's wrong my Precious, Engr ya fa'di sanda ya 'dagota, Aiman da Amir suka kuma kallon juna kafin suka maida dubansu ga Deejah da tayi mutuwan tsaye tana kallon Engr da Nilam. A tare suja maida dubansu ga daddynsu da Nilam dake ta faman zuba masa shagwa'ba, "Angek what's wrong, what happened to you, why are you crying my baby. "Amir yace" that's monster makes her cry.... ya 'karashe maganar ya nuni da Deejah dake tsaye tamkar gunki.... Shi kansa Engr saida ya razana da ganin Deejah sanye da mask din nan. A daburce Deejah tayi saurin cire mask din kafin tace" Sannu da zuwa Sir..... Kallonta Engr keyi babu ko kyafta ido, her face looks familiar to him, bai iya amsa mata ba sai kallon da ya bita dashi..... Ita kanta Deejah ta tsargu da kallon da Engr yabita dashi tayi saurin gyara tsayuwanta dan kuwa mutumin Allah ya masa 'kwarjini, sadda kanta 'kasa tayi kafin tace" ni... ni ce sabuwan Nanny da aka kawo masu. "Murmushi Engr yayi kafin yace" Alright I see, pls ki ringa kula da abunda suke so da wanda basa so, especially this little Angel that I'm holding ok.... da sauri Deejah ta gya'da kanta kafin tace " Ok Sir zan kiyaye. Aiman ya ri'ko hannun Nilam yace" Daddy you came back so early today. Gya'da masa kai kawai Engr yayi yace oya ku wuce upstairs ina zuwa ko, babu musu yaran suka wuce gaba 'daya. "Deejah dake tsaye sai faman 'kirga 'yan 'yastun hannunta take, Engr ya sake dubanta a karo na biyu ya rasa gane ina yasan me irin fuskanta, bai kuma cewa komai ba ya fice ya wuce side 'dinsa. "Aiko yana wucewa Deejah ta sau'ke ajiyan zuciya tace " wai Allah wann wani irin mutum ne haka. Da sauri tahaye sama wajen yaran. "Da daddare suna zaune bisa dinning ana dinner, Aiman ya kalli Nadiya yace" Adda Nadiya gues what, Nadiya ta 'dan hararesa tace you I don't like guessing games, just go straight to the point jor. Amir yace" Our new Nanny is finally here. Nadiya ta ajiye spoon 'din hanunta ta kalli Amma tace" Amma da gaske ne. Nilam ta turo baki tace" I don't like her, she's annoying. Mikewa Nadiya tayi tace" where is her room..... bata gama rufe baki ba Aiman yace" Next to yours......." What!! Nadiya ta fa'di kafin ta soma girgiza kai tace" that can't be, I can't stay under the same roof with a maid,..... " Rufewa mutane baki, Amma ta katseta, sabida ita ba mutum bace, toh barikiji na fa'da maki tare zamu fara cin abinci akan this very table, idan kinsi kar ki zauna a gidan babu canza 'dakin da za'a mata..... " Baki a ture Nadiya ta wuce fuuuu tayi hanyan sashen Engr. "Yana zaune gaban laptop 'dinsa tayi knockn a kofa, yana bata izinin shigowa kuwa ta shigo tana kuka gamida bubbuga 'kafa. Da sauri Engr ya ture laptop 'din gefe yace" Sweedy what's wrong, waya ta'ba mun ke...." Daddy for goodness sake nayi kama da wacce za'ace ta zaune 'daki kusa da maid, haba Daddy..... shiru ya 'danyi kafin yace" Sweedy this is Amma's decision, let her be, babu komai a ciki, besides nan ya kamata ta zauna sabida kulada Nilam. Har lokacin bakin Nadiya na nan a ture, but daddy.... ringing din da wayansa yayi ne ya katseta. Yana 'dauka yace " Architect how you doing, "Daga 'daya 'bangaren Irfaan yace" daddy am doing great, nan suka soma gaisawa da daddy, Nadiya tasan wayan daddy da Irfaan baya 'karewa dan haka badan taso ba ta wuce. "Tana komawa 'dakin Deejah ta banke 'kofan tashiga binta da kallon 'kas'kanci kafin tace" let me make this clear to you, ko Patricia ma bata zauna next to my room ba har ta 'karashi zamanta balle ke, barin fa'da maki first thing tmrrw mornin ki tattara ya naki ya naki ki tafi fannin ma'aikata. Daga haka Nadiyata fice kaman zata tashi sama. "Kallo Deejah tabita dashi har ta shige, ...." Tab'di jam lallai ni Deejah inada aiki ja a gidan nan. "Wayanta dake ajiye saman gadonta ya soma ringing...... Yusra ce me kiranta, da sauri ta 'daga, " Yuseee na ina missing dinki. "Yusee tace" Deejah knn tafiya babu ko sallama, ai se ki jira na dawo daga sch kafin ki tafi amma kawai naji wai kin koma gidan Anty larai. "Deejah tace" Yusee tsaya kiji wllhi ba haka bane, tafiyan ne tazi a haka, akwai labari me yawa, zan kiraki da safe sai mu tattauna. Yusra tace toh shiknn sai najiki, ya batun club fah. Deejah tace shima zamu tattauna akai, nasan anjima ka'dan safwan zai kirani so zan kashe wayata, pls idan ya kiraki kisan abunda zaki fa'da masa kadin muyi waya gobe. "Yusra tace toh shiknn Allah kaimu, Deejah ta amsa da Ameen kafin tayi hanging up... "Duk iya 'ko'karin Deejah ta samu kar'buwa a wajen yaran Engr abu yaci tura, tsangwama iri da kala take gani,. "Yau Saturday basuda sch, suna zaune a gardeen ta fito tana son zuwa wajensu tana tunanin abunda ka iya zuwa yazo, rufe idonta tayi ta fuzar da iska kadin tace" Deejah you can do this, you can do it.... murmushi tasa a saman fuskanta kafin ta 'karaso tace " Hi everyone, Amir da Aiman suka bar wasan da suke suka 'dago ido suna dubanta, sanye suke cikin wata riga iri 'daya an rubuta problem maker da manyan harufa. Amir ya 'karasa yayi ra'da wa Aiman a kunne kafin suka sa dariya, Nilam nata 'ko'karin gyara hannun toy dinta daya fice ta kasa ta mi'kawa Nadiya dake faman charting da wayarta ga earpiece manne a kunnenta tace" Adda pls will you fix my toy..... " Nadiya ta danyi tsuka, Nilam ta dad mika mata tana bubbuga 'kafa.... " Tsaki Nadiya ta kuma tace" what's this Nilam, you knw I hate distraction. ?.. pls Adda Nadiya Nilam ta kuma fa'di. Tsaki Nadiya tayi ta mi'ke ta bar wajen. "Zata wuce Deejah ta watsa mata wani mugun kallo tace" am gonna make this house a living hell to you..... daga haka ta wuce abunta. "Deejah ta 'karasa wajen Nilam dake wasa da toy dinta tace" hello Angel, kallonta Nilam tayi kafin ta kau da kai, hannun doll baby dinta daya dita taketa 'ko'karin maidawa, Deejah tayi murmishi tace lemmi fix it for you. Nilam tace " go away I hate you..... Deejah ta 'dauko wani hanki na Baabi ta mi'ka mata tace" you like this, da sauri Nilam ta kar'ba tana murmushi tace" yeee ina son wnn, Deejah ta mi'ka mata tace" ok kawo toy din naki na gyara maki, babu musu Nilam ta mi'ka mata. Ai kiwa nan ta gyara mata. Sosai Nilam tayi murna harda 'dan tsallenta kafin tace " thank you Deejah,... Deejah tayi murmushi ta mi'ka mata hannu tace " Friends, Nilam ma ta mi'ka mata tace yes friends..... Daidai nan su Aiman da Amir suka taho da ruwan foster color da suka gama coloring drawing dinsu suka she'kawa Deejah a jiki..... 👸🏻Queen Samy😍💄💋......... [8/19, 06:22] Umar Dalha: 🌖🌗🌖🌗 *Mallakin waye* 08 _Written by QueenSamy_ .........✍🏻 "Daga ganin yanda yake mammatse ido zaka gane hasken ranan tai masa yawa be saba ba, hannu yasa a lajihun wandonsa kafin ya ciro cellphone dinsa, lambar daddy ya soma dialing, yana cikin latsawa ne ya hangi mahaifin nasa fuska dauke da murmushi. "Rungumesa Engr yayi yace" welcome home my son, Irfaan da murmushi yace" thank you daddy, I thought bazaka gane ni ba, murmushi Engr yayi yace" ai baka canza ba Irfaan though ka 'kara girma da 'kwarjini.... Irfaan na murmushin sa mai class yace I take after you daddy. Daidai nan driver yazi ya kar'bi luggahe 'din Irfaan yana masa sannu da zuwa kafin ya wuce dashi mota, Engr ya ri'ko kafa'dun Irfan yana fa'din lets get goin son.... idan ka gansu kaman wa da 'kani haka suka nufi motan. "Amma kawai suka samu a parlor dan gaba 'daya yaran basa nan sun tafi makaranta. Irfaan yana ganinta ya 'karaso da sauri ya rungumeta yana fa'din" Granny.... rungumesa itama tayi murna fal ranta, take hawayen farn ciki ya soma zubo mata, Irfaan ya 'dago kanta ya soma share mata hawayen kafin yace" why those tears Amma na, come on your husband is here, ko duk kukan misssing dina dinne. Murmushi tayi ta saka hannunta cikin gashin kansa kana tace" Irfaan dole nayi kukan farin ciki, kalla yanda ka girma ka zama cikakken saurayi me kyau, yau burina ya cika gaka a 'kasarka Nigeria, our family is complete again. Maza muje kaci abinci da kaina na girka maka. Hannun Amma Irfaan ya ri'ko yace" I luv you Amma, zanci abinci but sai nayi wanka, whare are my siblings? "Amma tace suna sch anjima ka'dan zasu dawo, yaumda kyar suka tafi jin yau zaka dawo, Amma ta ri'ko hanunsa tace muje na kaika sashenka, babu musu yabi bayanta. Engr ya kallesu da murmushi saman fuskansa, jin son 'dan nasa yake kaman ya maida shi cikinsa... "Tunda suka dawo aka ce masu Irfaan ya iso haba zo kaga murna, Nilam ta 'dauko family pic dinnda tayi drawing musamman wa Irfaan zata kai masa suka ha'du da Deejah a stirs, Deejah ta mi'ka mata hannu suka tafa kafin tace Angel sai ina, Nilam ta nuna mata drawing din tace zan kai wa ya Irfaan ne. Deejah ta gya'da kai tace good, ki gaishe shi ko. Nilam tace muje kema ki ganshi su Adda Nadiya dasu Amir duk suna sashena harda Amma ma. Deejah tayi murmushi tace kije Angel zanyi laundry yanzu ne ok, anjima zan gaisa dashi. Nilam tayi nodding kanta kana ta wuce... "Duk sun zagaye shi suna faman zuba surutu, to be honest shifa bai saba da wnn hayaniyan ba, ya saba zama shi ka'dai a gida, gashi yau ya tarar da hayaniya, shi bacci ma yake ji. Nilam ce ta shigo da gudu ta haye jikinsa.... rungumeta Irfaan yayi yace" oh Angel is that really you... ya fa'di yana zaro ido waje, you're so pretty. Nilam tayi dariya tace welcome yaya. Rungumeta ya da'da yi yace thank you Princess. Su Nadiya sai faman dariya suke, Nilam ta mi'ko masa drawing din, kowa ta zana shi da sunansa a 'kasa, kar'ba yayi yana murmushi yace " what's this Angek, Nilam tace it's a welcome gift I hope you'll like it.... kallon drawing din yayi yana mirmushi yace" woow this is fascinating, of course I love it, family over everything. Gaba daya suka dariya. Amir yace and where is our mum, you didn't draw her..... gaba 'daya jikin Amma harma Irfaan da Nadiya yayi sanyi. Nilam ta 'dan kalli Amir tace" because mum is in heaven right now, Deejah tace mun na ri'ka mata addu'a kullum, tace idan nayi sallah na ri'ka cewa _rabbi gifirli wal walidain_..... Sosai abun yayi wa Engr da Amma da'di, Irfaan yayi murmushi ya ri'ko Nilaam yace good Angel, na gode koh, thank you for the gift, by the way, who taught you how recite a wonderful prayers like this. " Da sauri tace masa Deejah taught me. "And who is she? Ya tambaya yana wani bu'de manyan idanunsa..... caraf Nadiya tace " she's good for nothing nanny, ya Irfaan wllhi kasa Daddy da Amma su koreta, she's nothing but annoying...... kallon da Irfaan ya watsa mata ne yasa ha'diye maganarta. Tsaraban su ya ciro ya shiga raba masu kafin Amma tace su fito su barsa ya huta. "Da daddare Engr. Nazif Mumtaz ya ha'da 'yar 'kwarya 'kwaryan liyafa na dawowan 'dansa daga America, snn uwa uba yanaso yayi introducing 'dinsa wa abokan kasuwancinsa masu shears a M&M BUILDERS da kuma ma'aikatan company din. "Wayan da Safwan ya dameta dashi duk shi yafi 'daga mata hankali, Yusra ta sake kiranta a karo na biyu, hello Deejah idan bazaki samu zuwa bane sai ki fa'da mun ba kisa nayi sneaking ba kizo ki 'ki zuwa. Deejah ta 'dan rage muryanta tace ke dalla zanzo, chance nake nema na samu na fito, zan zo da kaina nasai kunzo 'daukata ba. Mu ha'du kawai a Amazing Club. Yusra tace toh shiknn ina baza ido kafin ta kashe. "Safwan ya kalleta yace me tace maki? Yusra tace waide tace zata yi sneaking ta fito, murmushi Safwan yayi ya shafi kumatun Yusra, Yusra ta dan kallesa bata ce komai ba, dan dama ta jima tana son Safwan shi kuwa ya tsaida hankalinsa kan Deejah.... "A farfajiyan gidan aka shirya komai, hasken wutan lantarki ya gauraye ko ina, flowers sai haske da she'ki suke, kujeru masu kyau ko wanne da table a tsakiyansa aka sa. 'Karfe 7:30pm daidai mutane suka soma hallarowa, su Nadiya an sha gayu cikin kayan alfarma kowa de yayi dressing me kayu harta Amma tayi kyau cikin shigarta. "Hajiya Karima da jikarta Aziza sun samu hallarowa, Laila taso biyo su amma babu hali, nan Amma ta tarbesu ha'de da basu masau'ki. "Irfaan yayi kyau cikin ba'kar suite sosai ta kar'besa, shida Engr kamaninsu sai ya fito sosai, nan da nan aka soma gudanar da event, Engr ya soma speech tare da bu'de fili da addu'a kafin Irfaan ma ya hau yayi speech cikin muryansa me da'din saurare me cike da miskilanci da 'kwarjini, daga nan Engr ya soma introducing 'dinsa wa abokan aikinsu tare da fa'din shine New Architect na M&M Builders..... "Duk wasu 'yan matan dake wajen irfaan ya tsole masu ido, ko ina yayi ido akansa, Aziza kam kasa daina kallon Irfaan tayi musamman dataji yanda ya gudanar da speech dinsa cikin turancinsa da babu maraba dana turawa, itafa bata ta'ba ganin mutum me kyaun Irfaan ba, take sonsa da 'kaunarsa suka cika mata zuciya damm . Cikin takunsa ya 'karaso table 'dinsu tare da Amma, ta sakar masa murmushi shima ya maida mata martani, saitin kunnenta ya matso yace" Amma banga Nilaam ba kuma anjima ka'dan zamu soma pics... Amma ma take ta soma waige waige bata hango Deejah ba balle Nilam, kana tace inaga bata fito ba, barin sa Hajja ta dubota... mi'kewa yayi yace barin dubota Amma, da kansa ya nufi cikin gidan. Aziza tabisa da kallo har tana zubar da drink a jikinta, Hajiya karima kuwa tsaf tana lura da Aziza hakan ya mata da'di.... "Deejah ta gama shirin tafiya club dinta cikin 'kanan kaya riga da wando ya kamata sosai ya zauna a jikinta, ta 'danyi makeuo a fuskanta, kana ta 'dauko abaya ta ajiye.... har lokacin Nilaam na ri'ke da duska tana kallonta, tace Deejah kinyi kyau, baki ta'ba yin kyu irin na yau ba, Deejah ta narka mata hararan wasa tace, ni babu ruwana dake tinda bazaki tashi ki shirya ba, ya Irfaan zaiyi fishi ai... Nilam ta da'da turo baki tace" toh ni duk kayan bana son saka su..... (Deejah tasa ma Nilam kaya sunfi kala goma amma duk ta'ki yarda).... can Deejah ta 'dauko kayan Frozen tace I know you'll like this,.. ta fa'di tana ka'da ido da kai.... tsalle Nilam tayi tace yeee I love Frozen, nan Deejah ta saka mata harda crown ta 'dora mata a kanta ta saka mata silver cover shoe mai tsini... Nilam ta kalli kanta a mirrow tace woow... ta bata hannu suka tafa kafin Deejah tace" you looks like a fairy.... Nilam ta rungumeta tace you the best Deejah. Deejah tace So shall weee, Nilam ta gyada kanta.... juyowan da zasuyi tayi ido hu'du da kyakkyawan saurayi wanda a'kalla bazai wuce shekaru 27, ko ba'a fa'da ba shine Irfaan, dan kuwa ga kamanninsu da Engr. "Da gudu Nilam ta tafi ta rungume irfaan da shima yayi mutuwan tsaye yana kallon Deejah....Sai snn Deejah ta tuna da yanayin shigarta, tayi saurin jawo abayarta ta rufa a jikinta,... " Shi kuwa Irfaan baice komai ba sai 'daukan Nilam da yayi suka soma tafiya, Nilam gana 'daya ta mance da Deejah ta shiga tambayan Irfaan " ya Irfaan nayi kyau. Irfaan da har lokacin nai komo daidai ba yace kinyi kyau Angel... da haka suka 'karasa filin yana mai tuno yarinyar da ya gani a tare da Nilam. "Deejah kuwa tana gain hankalin mutane ya tafi wajen hidima nan ta samu ta sulale ta fice daga gidan gabanta na ci gaba da fa'duwa idan ta tuno Fuskan Irfaan.... 👸🏻Queen Samy😍💄💋..... [8/19, 06:22] Umar Dalha: 🌗🌗🌖🌖 *Mallakin waye* 09 _Written by QueenSamy_.......✍🏻 "Bayan anci ansha ne aka soma 'daukan pictures, Irfaan sai raba idanu yake ta ina zaiga Deejah ta fito amma shiru bai ganta ba, kasa ha'kura yayi ya nufi cikin gidan... nan Aziza ta bisa da mayen kallo har ya 'bace ma ganinta lumshe ido tayi ta furta " *Irfaaan* a fili. "Yana shiga ya shiga neman ta ina zaiga Deejah amma shiru bai ganta ba, wata zuciya tace toh waima kan wani dalili yasa kake nemanta, take zuciyansa ta shiga raya masa ganinta nake son sakeyi. Gajeren tsaki yayi ya nufi sashensa, freshing up ya 'danyi kafin ya jawo wayaryasa ya shiga duba Mail 'dinsa. "Engr yasha mamakin rashin ganin Deejah a filin nan, 'karasowa yayi kusa da Amma kafin ya 'dan sassauta murya yace" Amma Deejah fah, me ya hanata fitowa dinner din. Amma ma waige waige ta 'danyi, ta hango su Nilam dasu Amir tare waje guda babu Deejah, tace 'kila tana cikin gida, akwai wani abu ne. Girgiza kai yayi alaman a'a, amma fuskansa tab yake da damuwa. "Nadiya dake gefensu taji komai tsaf, take tayi kicikicin da fuska tace" Daddy wai meyasa kake damuwa da hidiman Deejah fiye da sauran ma'aikatan da suke gidan nan. "Engr ya kalli Nadiya fuska babu alaman wasa yace, because she's looking after my precious, sabida tana kula da Nilam. Nadiya ta kuma turo baki tace" amma haka bai isa ka rin'ka treating 'dinta as if she's part of our family..... "Enough! Engr ya dakatar da Ita kafin yace" as far as she's living here with us she's part of us, ba ita kawai ba harta sauran ma'aikatan da suke 'kar'kashin mu are part of us, bazan lamunci ki ringa cin zarafin mutane dan suna 'kasanki ba, be very careful ki gyara wnn bad habit 'din naki if not nida ke ne. Daga haka Engr ya wuce ya bar wajen zuciyansa naci gaba da son ganin Deejah. "Amma dake zaune saman kujeranta wani da'di ne ya mamaye zuciyarta, yanzu kam Nazif ya soma zama uba akan 'ya'yansa, tinda gashi har ya fara tsawatar masu. Nadiya kuwa fushi tayi bata tsaya wajen party din ba ta shige gida abinta. "Tana tafe cikin taxi ta hangi mota kaman na Safwan pake gefen titi, ta dubi 'dan taxi 'din tace malam dan Allah 'dan paka a nan. Me taxi yayi yanda tace. Deejah ta sau'ko ta nufi motan Safwan,..... Cak ta tsaya sakamakon abin da idonta ya gane mata, Safwan kuwa ko ka'dan basuji isowan Deejah ba, suka ci gana da kissing juna suna rungume rungumensu cikin mota....Tab'dijam ashe dama Safwan tantirin 'dan iska ne, take taji wani irinnhaushe ya mamayeta. Ta juya a fusace ta koma cikin taxi din tace malam maidani yanda ka 'dauko ni..... " Kasa ha'kura tayi ta ciro wayanta ta shiga neman layin Yusra bugu biyu yusra ta 'daga. "Hello kin iso ne..... yanayin da taji Deejah a ciki ya hanata 'karashe maganarta... " Yusra ashe Safwan ri'ke'k'ken 'dan iska ne, ashe dama munafuki ne neman matamsa yake a gari...." Yusra tace hold on Deejah meke faruwa, wani Safwan 'din kike magana. Deejah ta goge hawayen dake 'ko'karin zubo mata tace " Bana son tambayan iskanci Safwan guda nawa kika sani..." Yusra tayi dariya tace" Kai 'kawata wllhi watarana idan kikayi wani abin dariya kike bani, akwaiki da fa'dan 'karfin hali, yo dama what do you expect daga na mijin da yake 'kone darensa a club, aikema kinsan dan kema kin hanasa jikinki ne da tuni ya nuna maki maitansa. Anyway ba wnn ba me kika ji a gameda shi. "Deejah taja tsaki tace" baji nayi ba ganau ce ni, ganinsa nayi da ido na suna kiss da wata mata cikin motarsa,...." Gaban Yusra ya fa'di, tayi saurin saita kanta tace ban gane da wata mata kika gansa ba, yanzu fah ya ajiyeni bakin Club yace bari yaje Anty din shi tana kiransa urgent, kafin nan kin iso... "Deejah taja dogon tsaki tace, toh wllhi 'karya yake maki, yana can yana watsewa cikin motarsa shida karuwarsa ya barki bakin club kina jiran gawon shanu, ni kinga na koma gida dama sneaking nayi na fito, kafin Nilam ta nemeni. "Yusra ta sau'ke ajiyan zuciya tace shiknn, nima zan tafi yanzu. Daga haka sukayi sallama. " Jarrr uban chann! Abinda Yusra ta iya fa'di knn, wato Safwan da ya ce mata bari yaje ya kama masu 'daki a hotel, ashe wucewa yayi wajen wata karuwarsa, lallai Safwan ya cika 'dan duniya, wayanta ta ciro ta shiga neman layimsa...... "Suna tsaka da kissin juna shida Laila kawai sai ganin kiran Yusra yayi... yayi saurin 'daga wayan kafin yace" My Yussy gani nan wllhi holdup ne ya tareni kinsan titin Abuja yanda yake bare dare yayi...." Dalla malam dakata, ka shanyani ina jiranka kana can kana watsewa da wata koh, toh bari kaji Safwan niba irin 'yan matan nanne da ake wula'kantasau kan titi ba, kuma kar ka sake nema..... bai bari ta rufe baki ba yace pls Yusra ki tsaya kiji ki sairareni.... tsaki Yusra tayi ta kashe wayan kafin tayi tafiyarta.... "Safwan ya juyo yana kallon Laila rai 'bace yace" inace kinga irin rashin ha'kurin naki gashi yanzu kin jaza mun na rasa wacce zan rage dare da ita..." Laila ta jawo cikin jikinta cikin yanayi na gogaggun mata 'yan bariki tna wasa da yatsanta saman le'bensa take fa'din" Haba 'dan Cuty na, kar ka mance kanada ni, yau Aziza bata nan tabi Hajiya can gidanta zata kwana, kaga daga nan gida kawai zamu wuce mu sha soyayyan mu. Safwan ya 'dan ta'be baki yace" nifa na fa'da maki account 'dina yayi low sosai ya kamata naji alart ko baki ganin wata yaja ne.... " Laila ta wani da'da matsesa cikin jikinta kafin tace" kasha kuruminka har mota zan canja maka soon, na kusa zama matar President na M&M BUILDERS kaga kaima ka kusa zama young millonier....." Safwan yayi wata 'kasaitaccen mirmushi kafin yace" na 'dauka babanki shine president na kampanin ai..." Laila ta girgiza kai tace a da kenn..." Safwan ya jinjina kai yace" Toh Wai M&M *Mallakin waye* Laila tayi wani 'kasaitaccen murmushi tace lokaci ne zai tabbatar mana *Mallakin waye*, tada mota Safwan yayi suka nufi gidan Laila.... "Daga can gefen layin su tace wa me taxi yayi parking, ta fito tana faman san'da, ta back door ta shige lokacin har mutane sun wawwatse, sai faman le'ke le'ke take ga takalma a hannu, cikin sauri ta soma tafiya ta nufi Mansion 'din.... " kaman daga sama tajiyi muryan Engr yana fa'din" Deejah" ai nan fah Deejah ta wani daskare a wajen shiknn ya ganta wayyo yau ta shiga uku..." A ki'dime ta juyo har tana inn inna tace" Yeeess yes Sir.... murmushi Engr yayi gani yanda ta wani daburce, ya dubeta ga takalma a hannu alamun dai kaman bata da gaskiya. "Ina kika fito at this hours, snn meyasa kika cire takalmanki.... " Mur,ushin ya'ke ta soma tana duba agogon hanunta taga 'karfe 10:00pm daidai...." Zari ido waje tayi tace" Laaa ashe har time ya tafi haka, wllhi ban ankara bane sir, am sos so sorry Sir... Murmushi Engr ya kuma a karo na biyu, tana basa dariya sosai,... "Baki amsa min tambayata ba ina kika fito a daren nan.... "Wulli wulli da ido Deejah ta soma, 'kirjinta na fa'duwa ta shiga nemo 'karyan da zata yanka wa Engr. Take wani dabara ya fa'do mata .. tace" Sir dama daga Orphanage nake, naje dubo wacce na taso a wajenta, Sir kasn bana samun time da rana sosai shiya yau danaga ana hidima nace barin 'danyi using wnn opportunity 'din na dubosu..... "Kallonta kawai Engr keyi yanda bakinta ke zuba zance. Gy'da kansa yayi kafin yace" Dama daga Orphanage kika zo..." Da sauri ta gya'da masa kai alamun eh. Engr ya gyada kansa a karo na biyi kafin yace" Next time kar ki sake fita a dare irin haka, is not safe idan kina so kije visiting 'dinsu we won't prevent you. "Da sauri Deejah ta gya'da kanta tana hamdala a zuciyanta, kafin tace" insha Allahu hakan bazata sake faruwa ba sir.... ai bata jiran cewan Engr ba ta sa kai zata wuce...." Deejah" muryansa ya daki dodon kunnenta. Juyowa tayi tana muzurai kafin tace" Na'am Sir, murmushin yanda take duk a razane Engr ya 'danyi kafin ya nuna mata kujerun da suke chan gefe yace can I have some words with you......" 'Kululuuu 'karan da cikin Deejah yayi kenn kafin ya gy'da kanta cikin in...inna tace ye...yess sir su... sure of course. "Zama sukayi bisa kujerun sai faman 'kirga 'yan 'yastun hanunta take tana addu'a'n Allah sa ba firing 'din Sir zaiyi ba.... Gyaran muryan da Engr yayi ne ya dawo da ita daga duniyan tunanin da ta tafi..... 👸🏻Queen Samy😍💄💋..... [8/19, 06:22] Umar Dalha: 🌖🌖🌗🌗 *Mallakin waye* 🌹10 "Engr. Ya kalli Deejah dake faman 'kirga 'yan 'yatsun hanunta yace" Deejah ina son sanin asalin labarinki..." Fuska cike da mamaki ta 'dago tana duban Engr, gua'da mata kai yayi alaman yes. "Murya a nutse ta soma fa'din" Sir, ni dai nasan na tashi na ganni a gidan marayu, gaban wata mata da ake kira da Anty larai na tashi, itace ta ri'ke ni tamakr 'diyar data haifa, a yanda naji shine asalinmu 'yan jihar Kebbi ne, wani zaizayan 'kasa daka ta'bayi shi ya kashe iyayena, koda cibiyan kula da 'kanan yara marayu suka 'daukemu yaran da bamu mutu ba sai suka kawo ni nan cibiyar dake birnin tarayya Abuja,..... "Toh ya akayi aka barki ki zo nan aiki daga Orphanage, Engr ya tambaya. "Deejah ta 'dago tana dubansa, 'kwarjininsa yasata saurin sadda kanta, kafin tace" dama Anty Larai itace ta kawo nan bayan ta fa'di ma organization tayi adopting dina....." Shine zata kaiki aikatau...Engr ya fa'di rai 'bace. "Da sauri Deejah ta shiga girguza kanta kana tace" No Sir, wllhi babu laifinta ko 'daya, za'bina ne, snn a halin yanzu na saba dasu Nilam Sir pls kar ka koreni...." Kallonta kawai yake kafin yace" Deejah ba korarki zan yi ba, amma what she did was wrong, bai kamata tayi masu 'karya ba idan suka sani daga sama akwai babban matsala, Deejah a halin yanzu ba aikatau kike a gidan nan ba kema kin zama one of our family, dan kuwa zuwanki alkhairi ne, gobe insha Allah ki shirya zamu je nayi adopting 'dinki legally......" Mamaki tab fuskanta ta dago tana dubansa..." da sauri ta sau'ka 'ka ta dur'kusa kan gwiwoyinta tana fa'din" pls Sir I beg of don't do that, zai shafi aikin Anty Larai dan Allah kar ka je..... " da sauri Engr yace " tashi tashi naji shiknn bazanje ba. But ki sani daga yanzu kema kin zama part of this family labarinki ya bani tausayi. "Mi'kewa tayi tana masa godiya..... Kallonta kawai yayi yana murmushi kafin ya dubi agogon wayarsa yace shiknn ki 'karasa ciki, .... " Da sauri ta mi'ke kaman me jira dan dama gaba 'daya a ta'kire take 'kwarjininsa ya cika waje... " Saida safe Sir ta fa'di tana tafiyar har tana bugewa da kujera. "Engr yace ki tafi a hankali.... har ta shige kafin shima ya wuce sashensa.... "Tana shigowa parlorn ta sau'ke ajiyan zuciya gamida dafe 'kirjinta. A hankali ta furta mutumin Allah ya masa Charisma, tunawa da Nilam da tayi yasata saurin nufan stirs..... A daidai stirs suka ci karo shi na sau'kowa ita kuma tana haurawa.... Tarota yayi bata fa'di 'kasa ba sai akan hanunsa......" Kallon kallo suka bi juna da shi, yana sanye cikin inner black shirt me Vneck wanda ya fito da asalin farin fatarsa da faran three quatre, sai yanzu Deejah ta sami zarafin 'karewa fuskansa kallo, kyakyawan gaske ne yafi kama da Arabs idan ba kaji na hausa ba sai ka rantse balarabe ne, " Shima Irfaan sai yanzu ya samu ya 'karewa fuskanta kallo, chocolate color ce hancinta bai faye tsawo ba saidai tana da manyan ido da pink lips, a tai'kace dai she's average wajen kyau.... wani da'di ne yaji ya mamaye zuciyarsa dama ita ya shigo dubawa sai gashi ya ganta.... Sakinta yayi ta zame 'kasa, ya 'dan yamutsa fuska kafin yace" Are you blind or what? Deejah tayi 'yar 'kara kafin ta tashi tana ri'ke hannunta da ta buge ta furta" Am sorry "Young Master" ban san kana hanya bane..." gajeren tsaki Irfaan yayi ya furta" Annoying, daga haka yasa kai ya wuce. "Deejah tabi bayansa da kallo yanda yake tafiya kaikace modeling yake, ta ta'be baki tace" tab lallai wnn akwai miskili, mugu kawai shine harda yardani a 'kasa, kai wnn ko ka'dan beyi kirkin Sir ba, sauri sauri ta haye sama ta mu Nilam sai rigima take na rashin ganin Deejah Nadiya na rarrashinta.... da sauri ta 'karaso" Oh my baby am here... Nilam ta mi'ke ta tafi a guje ta rungume Deejah, Nadiya ta galla mata harara kafin tace" Wai ke Deejah me kika dauki kanki a gidan nan ne, don't you know your obligation again, kin tafi kin barni da Nilam tana faman mun kuka, gidan uwar wam ma kika je a daren nan. Deejah na rungume da Nilam tana rarrashinta ko kulw Nadiya bata yi ba, tsaki Nadiya ta buga kafin ta fice tana fa'din duk daddy da Amma ne suka baki fuska, useless kawai. "Nilam tace Deejah where have you been,.... Deejah ta kwantar da Nilam bisa gado tace" am here Angel pls stop crying, bazan sake fita na barki ba kinji...." gyada mata kai tayi ta kwanta lup a jikinta...... 👸🏻Queen Samy😍💄💋.......... [8/19, 06:23] Umar Dalha: 🌗🌗🌖🌖 *Mallakin waye* 🌹11 "Irfaan yana shiga 'dakinsa fuskan Deejah ke masa gizo haka kawai yaji ya tsinci kansa cikin farin ciki, zama yayi yana tuna fararen 'kwayan idonta, gajeren tsaki yayi gamida dafe kansa yace" ohh goshh why all this, why do I always have to think about her, ever since I set my eyes on her aikin kenn tunaninta,... "Tsaki ya kuma yi dan shi ko ka'dan mata basa gabansa, har zaman da yayi a US dukda kawo kansu da sukeyi amma ko ka'dan Irfaan bai ta'ba fa'dwa relationship da wata ba saidai friends kawai which is norms... "Laila na kwance jikin Safwan yana shafa gashin kanta bayan sun gama aikata alfashansu, tallafo kanta yayi kafin yace" Swt baby kinsan meye, girgiza kai tayi gamida yin fari da idanu dan ba 'karamun da'di take ji ba idan ya kirata da sweet baby tinda a zahiri ta fisa. Sai ka fa'di 'dan cuty na. Zama yayu sosai kafin yace " ji nake kamar cin amanata yayi yawa, kefa matar yayana ne wanda ya kasance gata a gareni, har ya mutu baisan ina cin amanarsa da matarsa ba, yanzu kuma yaya kike idan Aziza tasan ni kwarton mahaifiyarta ne....." Dalla dakata 'dan Cuty, haka kawai muna tsaka da jin da'din rayuwarmu ka fara kawo tunanin nadama, Aziza bazata ta'ba sani ba haka su Hajiya da Yakumbo.... Zaiyi magana Laila ta sakalo kansa gamida zira harshenta cikin bakinsa, nan fa suka mance da komai suka ci gaba da aikata masha'a.... "Kasancewar yau zai fara halartan Office yasanyasa ya shirya da sassafe dan Irfaan akwai respecting time, bai yarda da African time ba, kai tsaye ciiin gidan ya nufa yanda ya samu Hajja ne kawai a parlor tana displaying warmers bisa dinning, da murmushinta suka soma gaisawa tana fa'din 'karamin Alhaji badai tafiya zaka yi ba. Murmushi ya 'danyi yace" no hajja, office zanje, Amma ta tashi kuwa? Bai gama rufe baki ba Amma ta nufo downstairs fuska fal fari'a, jikan nata ya mata kyau sosai yau, girma da 'kwarjininsa sun kuma fitow. "Morning Pretty, Irfaan yace sanda yake zama bisa dinning, Amma ta 'karasao ta manna masa peck a kumatu tace morning my boy an fito, kai ya gya'da sanda yake 'daura tsillin pancake bisa plate, Amma ta kallesa tana murmushi tace" Irfaan don't tell me har yanzu kana nan da 'dabi'ar ka na 'kin cin abinci. "Murmushi yayi sanda yake zuba zuma bisa pancake 'din kafin yace" Nothing has changed Amma na, mi'ka mata plate din yayi yace have some, girgiza kai kawai tayi tace" pancake da zuma abincin turawa ai sai ku. Murmushi Irfaan yayi ya soma cin pancake din suna hira da Amma har ya gama, mikewa yayi yayi pecking hannun Amma kafin yace toh Amma na ni na wuce. Amma tace Allah bada sa'a 'dan Amma kafin Irfaan ya fice. "Amma tana haurawa sama zata wuce zuwa 'dakinta taji kaman sautin kuka daga 'dakin Deejah, a hankali ta tura 'kofan ta shiga, Deejah na zaune 'kuryan gado ta kifa kai da gwiwa tana sharan kuka.... " Amma ta 'karaso da sauri, Subhanallahi Deejah lafiya?... "Da sauri Deejah ta 'dago kanta ta shiga share hawayen kafin tace" lafiya lou Amma......" Girgiza kai Amma tayi tace ba lafiya ba, kuka fa kikeyi, ko bakida lafiya ne, maza tashi mu tafi asibiti.... girgiza kai Deejah tayi kafin tace" lafiyata lou Amma, toh kukan me kikeyi... "Deejah ta kalli Amma kafin tace zan gaya maki Amma wata 'kila na sami sau'ki, Amma ta matso gamida ri'ko hannayen Deejah tace" ina saurarenki fa'da mani meke faruwa may be I can help. "Deejah ta soma fa'din" Amma tun ina 'karama nake mafarki da wata mahaukaciya, kullum nayi mafarki da ita nakan tashi najini cikin farin ciki mars misaltuwa, akwai wani abu dake dam'ke hannun mahaukaciyan tun ina 'karama nake binta ta bani bata bani ba, gashi yau tana 'ko'karin mi'ka mun kenan mota tabi kan mahaukaciyan nan..... kuka ya kuma kufce ca mata, Amma cike da al'ajabi take rarrashin Deejah, Deejah taci gaba da fa'din, Amma ba rashin kar'ban abun bane yasani kuka a'a kuka nake kardai mahaukaciyan nan mutuwa tayi..... ina sonta Amma, ina jin sonta har cikin raina...... "Amma ta rungumo Deejah ta soma fa'din" kiyi ha'kuri Deejah, mafarkin ki na tareda tarin al'ajabi da ban mamaki, amma kar ki damu addu'a zakitayi abun da kike gani a mafarki ya zame maki alkhairi, idan sharri ne kuma Allah ya ka'de maki shi. Deejah ta amsa da Ameen. Amma tace maza ki tashi kije kiyi kalaci nasan bakici komai ba, Deejah ta 'dan murmusa tace" naci tareda Nilam kafin su wuce sch,.... "Tafe yake a motarsa 'kirar Infinity 2016, a nutse yake tu'kin har yayi parking a farfajiyan M&M Builders, da sauri wani security ya 'karaso ya bu'de masa 'kofa kana ya kar'bi car key 'din ya wuce da ita parking lot, shi kuma Irfaan ya nufi building 'din, Kai tsaye Office 'din Engr ya wuce. "Engr yana ganinsa ya mi'ke ya rungumosa kana yace" welcome to the company Architect. Irfaan Mumtaz. I hope you'll enjoy working with us. Murmushi Irfaan yayi yace thank you daddy. Ya jima a office din Engr suna tattaunawa kafin akayi directing Irfaan zuwa Office dinsa..... "A 'bangaren Yusra kuwa sosai taji haushin Safwan, ko waya ya mata bata 'dagawa, haka rabonta da club tun ranar da sukayi fa'dan, Deejah ma bata kuma komawa ba haka ta bar 'daukan wayan Safwan, Shiko Safwan hakannya nuna masa Deejah tana sonshi knn tinda gashi har tayi fushi da shi sabida kishi, Yusra ma knn kishinsa take, lallainya zama champion. Ya 'dau alwashin bazai ha'kura da Deejah ba haka bazai janye 'kudirinsa akan yusra ba. ****************************************** Kwanci tashi babu wuya wajen Allah, yau gashi Laila ta fita daga takaba, haka su Nadiya da Aziza sun zana jarabawan waec 'dinsu. "Tana zaune gaban Hajiya suna tattauna lamarin, Hajiya ta dubi Laila tace toh mun wuce sira'di 'daya, yanzu mun kashesa mun kashe banza abunda yake gabanmu shine shiga gidan Engr Nazif, ina mai tabbatar maki idan muka kame Engr Nazifa toh fah shiknnn komai zaizo mana da sau'ki, kinga idan kin auresa Aziza ma zata samu ta auri Irfaan. "Laila tayi wata murmushin jin da'di tace" wllhi Hajiya bakiji wani da'din da nake ji ba, ace yau na zama matar Engr nifa shiknn burina ya cika... Hajiya Karima tayi dariyan basawa kafin tace" haba 'diyata ai ki kwantar da hankalinki kisa maranki Nazif ya zama mallakin ki an gama, kar ki mance ni Karime nice uwarki, kar ki mance irin ba'ka'ken ayyukan da nayi a baya, akan na mallaki M&M babu abunda bazanyi ba, na Shanye Ma'aruf, na kashe matarsa, na salwantar da tilon 'yarsa da ya mallaka nan fa'din duniya da abinda ke cikinta, snn na kashe Alhj Mumtaz, na kashe mijinki...... toh meye ku, a zai gagareni ai babu shi..... Laila tasa dariya da gu'da tace" kai Hajiya shiyasa nake sonki, duk wanda yaci tuwo dake miya yasha...... "Innalillahi wa inna ilaihirra'ji'un..... abinda Alhj Ma'aruf ya iya fa'di knn, abubuwan dayaji daga bakin Karima sun matu'kar razana sa..... Suna tsaka da zance ya banke 'kofa ya shigo idanuwansa sunyi jazur gaba 'daya ya sauya....." Take cikinsu ya 'duri ruwa dan sunsan yaji komai..." Alhj ka min rai ka tsaya na maka bayanin komai, Hajiya Karima ta fa'di sanda take dur'kushe kan gwiwoyinta...." Girgiza kai Alhj Ma'aruf ya soma kafin yace" kin cuce ni Karima kin rabani da mutane masu 'kaunata, Karima anya ke mutum ce, kin cika babban azzaluma wacce ko a labari ban ta'ba jin me hali irin naki ba. Amma yau Allah ya toni asirinki, ki sani daga lokaci me kaman ta yanzu babu aurena akanki na sake ki snn laifukan da kika yi bazaki gudu dasu ba... Kuka suka kurma ita da laila... Alhji Ma'aruf kiwa ko ajikinsa ya shiga dialing lambar Engr Nazif. Engr yana dauka Alhj Ma'aruf yace maza kazo gidana ina nemanka urgently, daga haka ya kashe wayan. "Kuka Karime da Laila suke suna ro'komsa gafara.. Inaaa nan shima yaji kwalla ya ciko idonsa, ya kasa gasgata abin da yaji, take yaji 'kirjinsa na masa zafi zuciyansa kaman zata fito.... "Dur'kusawa Alhj Ma'aruf yayi a wajen yana dafe da 'kirjinsa.... Laila tayi kansa a guje tana fa'din Baba Baba meke damunka.... Hajiya Karima ta tuntsure da dariya ta jawo Laila baya tace barshi ya mutu ai hakan ma yafi mana sau'ki....Laila ta kalli Mahaifiyar nata ta tabbata babu 'dan'danin imani a tattate da ita, tace Hajiya kiga fah yanda yake shur shure mu taimaka masa, Karime ta watsa mata harara tace toh ya mutu ma mana, idan ya mutu kinada asara ne, kar ki mance ba ubanki bane, da ya farfa'do ya toni asirinmu ki rasa gadonsa ai gwara ya mace kawai abinsa. "Laila ta girgiza kai tace" a'a hajiya ko babu komai shi na tashi na sani a maysayin ubana, kuma ya nuna min so maras misaltuwa..... "Tsaki Hajiya Karima ta buga kafin ta lailayo wata uwar ashar ta juye wa Laila..... 👸🏻Queen Samy😍💄💋......... [8/19, 06:25] Umar Dalha: 🌖🌗🌗🌖 *Mallakin waye* 🌹12 "Pillow Hajiya Karima ta 'dauko ta shiga danne fuskan Alhaji Ma'aruf dashi, Laila kam jikinta yayi sanyi sai kuka take, Alhaji Ma'aruf sai shure shure yake... jin ana ta'ba 'kofa ha'de da sallama yasa Hajiya saurin jifa da pillown muryan Hure me masu aiki ta jiyo, Hure ce ta shigo parlorn tana fa'din hajiya Alhaji nada ba'ko a waje..... ai Hure bata gama rufe baki ba ta shiga doka salati ganin Laila tsugune gaban Alhaji Ma'aruf dake kwance 'kasa a wajen tamkar maras numfashi, Hajiya Karima ta ci gaba da kukan 'karya tana runtumo salati... Da sauri ta dubi Hure tace ce masa ya shigo ya taimaka mana Alhj babu lafiya. A tamanin Hure ta fice ta kirawo Engr. "Ganin Alhaji kwance a 'kasa yasa Engr saurin 'karasowa yana jijjiga shi yana fa'din Alhj Baba Baaba.... Hajiya Karima tace duba mani Nazif Allah sa yana numfashi ta kuma fashewa da wani sabon kuka, Laila na tsugune gefe na kuka. Cicci'ban sa Engr yayi yace bai mutu ba mu tafi asibiti.... " Jarr uban chan salatin arna, abinda Hajiya Karima tace a zuciyanta knn. Ido wuri wuri ita da Laila suka bi bayan Engr, addu'an Karime bai wuce Allah sa Alhaji Ma'aruf ya cika a hanya ba.... "Suna isa asibiti likitoci suka kar'besa, Karime da Laila suna zaune reception ciki a tsure, Engr ya 'karaso yana fa'din" Hajiya lafiya me ya samesa, 'dazu mukayi waya dashi lafiya lafiya yace yana nemana urgently sai ga abinda na tadda kuma. "Karime ta yarfe zufan da ya 'keto mata tana sharan 'kwallan 'karya kana tace" wllhi Nazif am shigowansa knn yace mana tinda Laila ta gama Idda bashi da sauran birin da ya wuce yaga Ka auri Laila....." Da mugun mamaki Engr ke kallon Hajiya karima kafin ya furta aure kuma? Laila kam tuni ta mance komai ta shaga da kallon fuskan Engr. Karime tace ey Nazif kaji abinda yasa yace yana nemanka da gaggawa toh kafin ka iso ya 'dibi jiki ya fa'di.... " Inna lillahi wa inna ilaihirraa'jiu'un abinda Engr ya iya furtawa knn.... suna a haka Dr ya fito a tare suka nufi Dr suna tambayan yaya. "Dr ya dubesu yace" ina iyalinsa ina son magana da ita.... Hajiya Karima dake ta faman addu'an Allah sa ya mutu da sauri tace gani nan likita, kar ka damu ka fa'da mana komai wa'en nan 'ya'yansa ne basai mun ke'be ba...." Dr yace magana ta gaskiya Alhaji ya samu heart attack, snn ya samu shanyewan 'barin jiki wanda yasa zai jima a coma kafin ya dawo daidai, idan ya dawo daidai ma ba lallai ne maganarsa ta dawo ba.... wani ihu me ha'de da sautin kuka Hajiya Karima ta sake a fili, cikin ranta kuwa banda muran da rawan shoki bata komai. Laila ma kuka ta saka me tsuma zuciya. Engr kam sosai suka basa tausayi, kallon Laila yayi sanda maganar Hajiya Karima ya dawo masa cewa, maganr da Alhaji Ma'aruf zai masa kan batun ya auri Laila ne. Sun basa tausayi ainun. Haka ya dinga rarrashunsu yana basu baki. Karime ta dubi likita tace" Dr zamu iya ganinsa, Dr ya jinjina kai kana yace" bazaku iya ganinsa ba dan yanzu haka yana Intensive care ne, saidai ko zuwa gobe.... "Engr yace mu 'karasa office 'dinka Doc ina son muyi wata magana, babu musu Dr yayi directing Engr suka wuce office dinsa. "Suna wucewa Hajiya Karima ta tuntsure da dariya kana tace" Kai amma fa Ma'aruf akwai taurin ran tsiya, banda 'diba ma kansa wuya ai da mutuwansa yayi da ya fiye masa, amma banda haka ina amfanin wann rayuwa da zai fuskanta wanda shida babu duka 'daya. "Laila ta goge ragowar hawayenta tace" Kai amma Hajiya kin iya tsara zance wllhi, ga dukkan alamu Engr ya yarda da batunki, wayyo Allah na kusa zama Mrs Nazif Mumtaz. Karime ta har'de 'kafa tace sosai ma kuwa, kede kawai ki jira ki ga ikon Allah. "Engr ya dubi Hajiya Karima bayan sun fito daga ofishin likita yace" Hajiya muje na kaiku gida ku samu ku 'dan huta... Karime ta girgiza kai tace" um um Nazif nidai kam ina nan bazan iya tafiya na bar Alhaji a irin wnn yanayi ba, saidai ka kai Laila gida. Juyowa yayi ya dubi wacce ta kira da Laila, tsaf ya ganeta wacce taje office dinsa kwanaki. Ba musu yace toh shiknn Hajiya, anjima driver zaizo ya tafi da ke, Allah ubangiji ya basa lafiya. A fili Karime tace ameeen a ba'dini kuwa ba ameen ba tace. Daga haka Engr yasa kai ya fice daga asibitin. "Hajiya Karima ta dubi Laila data rakasa da ido tace" Me kike jira da bazaki bisa ba, dalla wuce ki bi bayansa ya kaiki gida, daga haka ne zaki samu shiga wajensa. Da sauri laila ta mi'ke tana fa'din " toh hajiua kar fa ya dizga ni ne... " Baki sake Hajiya tace" kaji sha sha ke komai sai na nuna maki, nan gaba Aziza ce zta na nusar da ke hanya ina ga...., toh tsaya nan kar kibi bayansa, a sittin Laila ta fice tabi bayansa. "Yana zaune cikin motarsa har ya mata key dan gaba daya ya mamce da batun Laila, saiji yayi ta bu'de marfin motan ta shigo. Kallo 'daya ya mata ya 'dauke kansa. Zama tayi cikin motan kafin ya soma driving, sunfi minti goma a haka suna tafe kan titi babu wanda ya iya furta koda kalma guda wa 'dan uwansa. Sautin kukan Laila ya jiyo a hankali. Idan akwai abinda Engr baiso tofah shine kukan mace, "Ya salam" ya furta a hankali, hannu yasa cikin aljihun jampansa ya ciro hankacif ya mi'ka mata... "Hannunsa Laila tabi da kallo, hannun fari 'kal kana gani kasan hutu ya kamasa wani fresh dashi ga agogon Rollex da ya 'karawa hannun kyau. Hannu tasa ta kar'ba kana ta shiga share hawayenta. Cikin muryan sa me cike da nutsuwa ya soma bata baki" da haka har yayi horn a gate din gidan Alhj Ma'aruf. "Laila ta juyo tana dubansa wani tsan tsan sonsa ne ke azalzalanta. Murmushi tayi tace na gode yaya Nazif Allah saka da Alkhairi. Murmushi Engr yayi yace no babu komai duk abinda nayi wa Baba Alhaji ban biyasa ba. Ki shiga gida yanzu ki kwanta ki huta snn kar kisa damuwa da tunani wa ranki kinji koh. "Gya'da kanta tayi zuciyanta na mata sanyi, Laila bata shige gida ba har saida taga ficewar motan Engr daga gidan.... "Yana tafe a mota, yana tunanin al'amarin, gaskiya shi ko ka'dan babu batun aure a rayuwarsa a halin yanzu dan macen da yake tsananin 'kauna Fatima ce kuma ya rasata, bayanta sai uwar 'y'yansa Khadija wacce taci albarkacin 'ya'ya, mace 'daya yake jin wani abu game da ita a yanzu, ita 'dinma ko k'dan baijin zai iya aurenta, dan ganinta yake tamkar 'yar da ya haifa ta cikinsa, yafi danganta son da yake mata da son 'ya'yansa. Shi yanzu duk bama wnn ba, baisan ta yaya 'ya'yansa zasu fuskanci lamarin ba idan yazo masu da batun, ya sani they won't understand anything more especially Nadiya. "Yana gama parking kai tsaye cikin gidan ya nufa sashen su Amma,..... Deejah dasu Amir Aiman Nilam suna Study room suka hango Engr. Gaba daya yaran suka mi'ke suka nufesa. Rungumesu yayi ya shiga 'daga su one by one, Deejah na tsaye ta har'de hannu a 'kirji tana hangosu fuskanta 'dauke da murmushi take kallonsu, sosai Engr da yaransa suke burgeta, tana son taga uba mai damuwa da damuwar 'ya'yansa haka, Engr da yaransa tamkar abokai suke snn idan sunyi ba daidai ba suma sun san sauran... " Nilam tace daddy sannu da zuwa, Engr ya shafi gashinta yace yawwa my precious, Amir da Aiman ma suka masa sannumda zuwa. Kawunansu duka ya dafa yace" what are you guys doing? "Amir yace lesson Deejah take mana a study room, Engr yace good my kids. " 'dago kan da zaiyi yayi ido hu'du da Deejah tana kallonsu tana murmushi. Gabansa ne ya fa'di ya rasa duk sanda yaga Deejah sai ta tuna masa Fatima, wnn dalili ne yasa Engr ke fa'duwan gaba idan yaga Deejah. "Kunya ce ya kama Deejah ganin tayi sakare tana kallonsa har suka 'karaso wajen. Sunne kai tayi ta soma gaishesa, da murmushinsa ya amsa kafin ya dubi yaran yace ayi karatu sosai yarana. Daga haka ya wuce ciki. Deejah ta sau'ke ajiyan zuciya tace" let's continue kids.... "Yana shigs Amma ya samu zaune a parlor ga cazbaha a hannunta tana kallon National Geographic Wild. " ' karasowa yayi suka gaisa kafin tace" Son yaya dai akwai matsala ne. Dan ta gane 'dan nata kaman na cikin damuwa. "Sau'ke ajiyan zuciya yayi kafin ya fuzar da iska yace Amma I want us to talk.... 👸🏻Queen Samy😍💄💋......... [8/19, 06:25] Umar Dalha: 🌖🌖🌗🌗 *Mallakin waye* 🌹13 *and this chapter is for you my Fans...... I luv you guyz like crazy 😃😜* "Amma ta gyara zama tana duban Engr kafin tace ina saurarenka Nazif. "Amma Baba Alhaji ne bashida lafiya, yana National hospital unconscious.... "Amma ta zaro ido tana karanto innalillahi wa inna'ilaihirra ji'un, Nazif me ya samesa? Engr ya share duskansa da tafukan hannayensa kafin yace" he's having a heart attack, yana intensive care yanzu haka. Amma ta mi'ke tana fa'din muje ka kaini na gansa...." riko hanunta Engr yayi yace" calm down Amma, Drs basu bari a gansa sai ko zuwa gobe, kar ki damu Amma Allah zai basa lafiya, muyi masa addu'a. Zama tayi jiki a sanyaye tana tunanin me ya samesa har ya sami jeart attack..... " Muryan Engr ne ya 'katse ta sanda yake fa'din" Ya kirani ba da jimawa ba, yace yana nemana urgently...... toh isana na tarar da wann al'amari. Bayan mun kaisa asibiti Hajiya ke fa'da mun ga maganar da zaimun...." Amma ta tsaida idonta akansa kana tace" me yake son fa'da maka Nazif. "Hajiya tace mun wai kan maganar auren Laila ne, wai tunda ta gama idda he wants me to marry her......" Gaban Amma ne yayi mugun fa'duwa da jin zancen wanda ita kanta bata san musabbabin wnn fa'duwan gaba ba. Bata ce komai ba sai kallon Engr da take yi...." Muryansa ne ya 'kara katseta....." Amma I don't know what to do, I'm completely lost. Hannayensa Amma ta ri'ko kana tace" I do understand you Son, this is not easy for you. Ka kwantar da hankalinka mu ci gaba da addu'a Allah shi mana za'bi madi khairi, snn what's important now shine lafiyan Baba Alhaji. Sun jimamsuna tattaunawa da Amma kafin ya mi'ke ya nufi sashensa... "Kusan kullum sai Engr yaje duba Alhj ma'aruf haka kuma duk sanda yaje toh sai ya ha'du da Laila, Laila kullum burinsa ta da'da shige masa, tun yana avoiding 'dinta har ya soma sakin jiki da ita. Haka Hajiya da Aziza sun sake sosai da Engr. Aziza kuwa burinta bai wuce uwarta ta auri Engr ba itama ta samu ta mallaki Irfaan. "Amma ma sau kusan uku tana zuwa duba Alhj Ma'aruf, yanda Hajiya Karima take mata kirki harsu Laila da Aziza take jin da'di sosai, ko babu komai ita yafi mata idan Nazif ya auri Laila, gata 'yar aminin babansa gashi kuma ta yaba da hankalinta snn hankalinsu zai zo 'daya tinda dukansu sun ta'ba aure..... "Yau ta kama birthday 'din nilam, hidima suk kan yi a gidan bayan celebrating da akayi da yamma a farfajiyan gidan, da dare ki'da suka 'kure a parlor sai cashewa suke su Deejah kuwa abun nema ya samu. "A gajiye ya dawo gidan, da kusan wuni yayi a side, wani construction da company dinsu keyi, kuma shike supervising wajen. Da 'kyar ya gama parking motarsa a farfajiyan gidan drivern Engr ya 'karasa da motar parking lot. "Jin hayaniya ya gauraye cikin gidan yasa sa jan tsaki a hankali, shifa wnn hayaniyan ya damesa he's not used to it at all. Side 'dinsa ya wuce ya sakar ma kansa shower, yana fitowa ya shirya cikin 'kanan kaya. Fridge ya wuce ya 'dauko farm fresh ya soma sipping, wani irin bacci yake ji, dan gaba 'daya he's exhausted, hayaniyansu ya hana shi ko shiga balle ya sanar wa Amma ya dawo. Koda ya jawo laptop dinsa da niyyan duba mails dinsa ma kasawa yayi, tsaban baccin da yake ji. Ya 'dan kishingida kan gadonsa gamida lumshe ido..... amma me hayaniyan su ya hana sa samun peace. Gajeren tsaki yayi ya jawo pillow ya danne kunnuwansa dashi, still bai daina ji ba. A kasalce ya jawo landline din dake gefen bedside dinsa ya shiga dialing lamabar parlorn gidan.... "Deejah ta saka kayan Miss Pizza sai rawa take suna mata dariya, harta Nadiya ma abun ya bata dariya dukansu sun sata gaba suna dariya, Amir da Aiman kuma sai zagayeta suke suna fa'din we want pizza we want pizza..... Sautin wayan ta jiyo ta cire abunda ta saka a kanta tana dariya ta 'karasa wajen wayan gamida 'dagawa duk a tunaninta Amma ce...." Daga 'daya 'bangaren murya a kasalce taji yace" Can you turn down the music. "Yi tayi kaman bataji ba tace" Hello.... hello... wanene..... "Tsaki irfaan ya buga, a hasale ya kuma cewa" What's wrong with you hum? Am trying to get some sleep here... I said turn down your dammn music or I'll come over there and turn it down myself....... "Har ga Allah da kyar Deejah take fahimtar turancinsa dan kuwa asalin slangs english yake yi..... jin tayi shiru ta kasa fa'din komai yasa yin tsaki gamida ajiye wayan, sarai ya gane voice 'dinta, toh me yarinyar nan take nufi, tana ji yana magana tayi banza dashi. Mi'kewa yayi ya zura slippers dinsa ya nufi sashensu... "Deejah da sauri ta 'karaso tana fa'din" ya Irfaan yace mu kashe ki'dan, ta 'karasa ta kashe... Nadiya ta taso ta kunna tana fa'din" why kede bakiji da kyau ba, ya Irfaan ma yasan we having some fun here, yanzu dancing competition za'ayi. Gaba 'daya yaran suka ce yesss, Nadiya ta ci gaba da fa'din " nida Amir we're team, Nilam with Aiman.... Nilam ta turo baki tace nidai da Deejah zanyi... "Nadiya tasha mur tace" this is family dancing competition...... " Nilam ta 'bata fuska tace pls Adda Nadiya ki barta muyi tare, remember this is my day, pls don't ruin it for me. "Saida nadiya da galla wa Deejah harara kafin tace" Ok lil sis just because you insist, you guys should go first, Amir and Aiman team dinsu daya. I will be the judge. "Hannun Deejah Nilam ta ri'ko suka fiti tsakiyan parlorn. Nadiya ta 'kirga three kadin suka soma rawan.. " A 'kofa ya tsaya yana kallonsu, hannunsa har'de a 'kirjinsa yake kallonsu. Nadiya ce ta hangosa gani tayi yasha mur sosai, babu alamun wasa a tattare da shi... cikin san'da ta 'karasa ta kashe ki'dan tayi saurin hayewa upstirs..., hakan yasa gaba 'daya suka kalli 'kofa.... "Deejah sosai taji kunya ganinta da yayi tana rawa, Nilam kuwa wajensa ta nufa tana fa'din" ya Irfaan pls kar ka hana mu. Murmushi yayi don yana tsananin son Nilam hadi da tausayinta dan ta tashi babu uwa. Hannayenta ya ri'ke yace" no Angel I didn't say you should turn off the music, I only said you should turn it down. You see Angel, I just came back from work, and I'm terribly exhausted, so I need to get some sleep. Go ahead and enjoy..... murmushi tayi tace I luv you ya Irfaan. Shafa kanta yayi yace and I luv you too angel. Harara ya galla wa Deejah daidai nan Amma ta sau'ko daga stirs... "Irfaan yaushe ka dawo, shigowa ciki yayi ya gaida Amma kafin yace bai jima da shigowa ba. Amma tace sannu mai gidan, nasan baka saba aikin wuya haka ba, kar ka damu you'll soon get use to it. Irfaan ya 'dan murmusa ba tarda yace komai ba, ya mike yana fa'din barin kwanta Amma. Amma tace abinci fah. Girgiza kai yayi yace na 'koshi Amma, "Um um Irfaan, I can't allow you to go bed with an empty stomach.... Da sauri ta kalli Deejah dake 'ko'karin tattara parlorn tace" Deejah maza ha'da masa abinci ki kai masa sashensa pls... Gaban Deejah ne yayi mugun fa'duwa jin ita zata kai wa Irfaan abinci... 👸🏻Queen Samy😍💄💋..... [8/19, 06:25] Umar Dalha: 🌖🌖🌗🌗 *Mallakin waye* 🌹14 "Tafi minti biyar tana tsaye 'kofan parlorn Irfaan, tunani take wllhi ya mata rainin hankali ba 'kyalesa zatayi ba, hannu tasa tayi nkckn shiru ba'a amsa ba, ta kuma yi a karo na biyu nan ma shiru, gajeren tsaki tayi ta shiga doka sallama. Shiru babu alamun za'a amsa ta. A fusace ta juya da niyan komawa, ko me ta tuna oho, sai dawowa tayi ta mur'da handle 'din 'kofar nan ta jita bu'de,... "Tana shiga parlorn sanyi ac ne ya fara ratsa tsoka da 'bargon jikinta. TV ne keta faman aiki tashan Ball da alama yake kallo.... kallo tabi parlorn dashi ya burgeta sosai tsarin parlorn komai white and blue ne, snn ko ina tas tas baka ce 'dan adam na rayuwa a wajen ba sabida yanda wajen yake very need, ga wani 'kamshi dake tashi... kai wnn dagani 'danngayun 'karshene ta fa'di a zuciyanta. Tana ri'ke da tray 'din tana 'kare wa parlorn kallo kwatsam idonta ya sau'ka kan Irfaan can gefen staircase yana "press up" exercise..... " Da mugun mamaki Deejah ke binsa da kallo, lalle wann ya cika 'dan renin hankali, wato ashema yana jinta taketa faman doka sallama da 'kon'kosa 'kofa yayi banza da ita. Tsaki tayi ta nufi kan center table dinsa ta dangwala tray 'din akai. A fusace ta nufi 'kofa zata fita Irfaan yayi wuf yasha gabanta. "Kallon kallon suka shiga yiwa juna, 'kwarjininsa yasata saurin kauda kai gefe. Fuska a murtu'ke yace" wa kike ma tsaki? "Galala Deejah ta kallesa kafin ta ta'be baki ta kauda kai gefe tace" wa ka gani a wajen. "Da mugun mamaki Irfaan ke binta da kallo, lallai ma yarinyar nan akwaita da raini batasan duk gidan nan shine babba ba, snn bataga irin girman da 'kannensa ke basa bane take 'ko'karin rainasa..... " Muryanta ne ya katse sa" ni ka bani hanya na wuce pls, ta fa'di tana ri'ke kunkumi.... "Gajeren murmushi yayi dan abun nata ya soma basa dariya, kafin yace" Idan an'ki fah what can you do hum? Are you going to beat me up or what, ke wai wa ma ya baki izinin shigowa nan in the first place. "Bakinsa kawai Deejah ke kallo yanda furta kalamai kaman baison yi, daga gani dole yake maganan nan ba don yaso ba. Tayi murmushi a ranta tace aiko ka ha'du da Deejah duk miskilancinka da sannu zaka daina. "Young Master may I... ta 'karashe tana wani juya ido tana masa nuni da 'kafa da idanunta... "Nanata sunan yayi a fili "Young Master" murmushi ya kuma yi kafin yace a ransa I'll clear your doubt yarinya, watoma nime young master.... " Matsowa yayi da fuskansa daf nata, Deejah a razane ta shiga matsawa baya har ta isa jikin garu. Irfaan ya kuma Matsowa daf da ita suna iya jiyo sautin fitan numfashin juna...." Deejah ta razana sosai, runtse idanu tayi ta shiga bawa Irfaan ha'kuri....." Sassauta murya yayi yace" mema kikace sunana? " bu'de idanunta tayi ta sau'kesu tsaf kan kyakyawan fuskansa... ta soma girgiza kai tana fa'din" um um na manta wllhi. "Murtu'ke fuska ya kumayi yace" au bazaki fa'da ba koh, kinsan Allah ko ki fa'da or I'll still a kiss from you..." Ai a zabure ta bu'de idanun baki na 'bari tace" sunanka "Master" dan tasan ka'dan daga aikin wanda ya tashi cikin turawa, yanzu saiya mata kiss a wajensa ba komai bane... "Irfaan yayi murmushi yace" ba young master ba... Girgiza kai tayi da sauri tace" a'a Master ne. "Ya kuma yin murmushi yace" good" daga haka ya matsa gefe... da sauri Deejah har tana buge 'kafa jikin flower vase ta wuce... Irfaan yabita da kallo har ta fice, murmushi yayi ya furta Deejah a hankali, sunan mum dinsa kenn. Zama yayi bisa kujera yana tuno yanda take fari da idanunta da 'dan bakinta sunfi komai tafiya dashi a tattare da Deejah. 'Karan da wayansa tayi ne ya dawo dashi daga duniyan tunanin da ya tafi.." wani irin farin ciki yake ji maras misaltuwa, yana daga wayan daga daya 'bangaren aka ce" Dude Nigeria ya 'boyeka. "Murmushi irfaan yayi yace" Aheedjo ka bari kawai, na dawo na tararr da aiki, daddy yayi employing dina a company dinsu, am always busy wllhi. "Aheedjo yayi dariya yace" good, kaga yanzu zaka zama committed, daddy ya min daidai, miskilancika zai ragu yanzu. Anyway ya na jika in a good mood duk da nasan baka son Nigeria. "Irfaan ya kuma yin murmishi yace" is it that obvious. "Eh mana guy, wllhi kana 'daukan wayan naji muryanka full of joy. Am pretty sure you having a good time there. "Irfaan ya kuma yin murmushi yana tuno fuskan Deejah yace" kasan no place like home, inajin da'din Nigeria, though akwai wata yarinya da take annoying 'dina..... "Dariyan da Ahidjo ya kwashe dashi ne yasa Irfaan jan fasali. Ahidjo yaci gaba da fa'din, who is that lucky girl, da har tayi catching attention dinka Irfaan,..... "Kaga malam enough pls. Ni ba sonta nake ba, on the contrary I found her annoying. Kai kasan am not womanizer, da zan nemi mata da nayi tun a US yanda classic babes suke,. They're always annoying and disgusting. "Toh guy nide addu'a na Allah nuna min wacce zatayi winning heart dinka Irfaan. "Gajeren tsaki irfaan yayi yace" lets change the subject Dude. Yanzu nake ganin anyi releasing Prison break season 5 episode 1. "Eh wllhi, an saka ma jiya a Los Angeles cinema, muna tare da mutanenka su Fabulous. "Irfaan yayi murmushi yace" am dammn missing you guys and Los Angeles. "Murmishi Ahidjo yayi yace" wllhi guy ka bari kawai tunda ka tafi Los Angeles ta bar da'di, anyway na kira na fa'da maka zamu dawo Nigeria muma ina a couple of days..." Mikewa Zaune Irfaan yayi yace" like serious. "Yes dude, am tired of States, nima ina son dawowa country na, besides tunda ka tafi wllhi 'kasar ta zama very bored,. "This is glad to hear, oh friend you have no idea how happy I'm, at last zan kara kasancewa da aboki na. "Ahidjo yayi murmushi yace same here friend..... haka dai suka ci gaba da piransu har sukayi sallama.... "Ahidjo Kaita, shi kaidaine abokin Irfaan a rayuwarsa, Ahidjo dan Nigeria ne da suke zama da iyayensa a United States, wani ziwa hutu Niheria dasu irfaan sukayi Nigeria suka hadu dasu Ahidjo a jirgi zasu hutu US su Irfaan kuma zasu koma knn, toh a jirgi suka saba lokacin suna yara yan shekaru takwas takwas. "Suna isa US akayi sa'a su Ahidjo ma Los Angeles suka dosa, aiko sosai zumunci ya 'kullu ysakanin familu dinsu Ahidjo da Irfaan, yara suka ha'da zumunci. "Koda hutun su Ahidjo ya kare sosai yayi kukan rabuwa da Irfaan. Dawowansu Niheria da kadan ya daga wa iyauensa hankali saidai su koma States, iyayen Ahidjo suna tsananin sonsa shi kadai Allah ya basu, dole suka koma US da zama sabida Ahidjo, Ahidjo asalin sangartaaccen yaro ne, wanda ba'a nuna masa babu. Tun tasownsa suke abota da Irfaan saidai Ahidjo asalin American guy ne, baya wasa da club da mata, shiko Irfaan ko ka'dan wnn abubuwa basa burgesa, shidai kawai barsa da hidiman zane tun yana yaro yake design. Wnn dalili ne yasa Engr bai hanasa ba koda ya girma yace architecture yake son karantawa. "Ahidjo kuwa holewa kawai yake da ku'din mahaifinsa a cewarsa ya tara masa, yanzu haka shi ya matsa su dawo Nigeria... wnn knn... "Deejah tana shiga ta samu Nilam tayi bacci, zama tayi gefenta tana tuno moment din da suka kasance da Irfaan a while ago. Tsaki tayi a hankali sanda ta tuna ganin Safwan da tayi yana kiss da wata mata cikin mota," Toh wai su maza duka 'yan iska ne su, ko basu 'dauki kiss babban laifi bane oho. Wayanta ta duba aiko taga 6missd calls duka na Safwan ne, wani tsakin ta kuma ja tace banza kawai ko me ze ce min oho. "Lambar Yusra ta shiga dialing, Yusra na zaune tana goge uniform dinta wayan Deejah ya shigo... da sauri ta 'daga gamida kashe iron din. "Deejahn gayu Yusra tace. "Deejah ta sau'ke ajiyan zuciya kafin tace" Yussy you sacked at the corner, kin buya wllhi. "Yusra ta ta'be baki tace nice na 'buya ko oece kika 'buya. "Wllhi ki bari kawai, bana samun fita ne amma ina missing club wllhi, duk da bana son ganin Safwan, nasan naje dole mu ha'du shiyasa ma na kasa gwada fitowa. "Yusra ta kuma ta'be baki tace a zuciyanta ai kin makara yarinya Safwan ya zama *Mallakina* a fili kuwa cewa tayi " tab wai ke Deejah a shirmenki son Safwan kike ko me? Toh wllhi gwara ma ki ciresa a ranki dan ji'ka'ken 'dan iska ne Safwa. Ni yamzu ma duk ba wnn ba ki samu kiyi sneaking ki fito mu samu mu ha'du da Safwan ki kafa masa warning kar ya sake tin'karanki ke ba 'yar iska bace.... "Shiru Deejah tayi na 'dan lokaci kafin tace" ni ba son Safwan nake ba, but kinsan we've been friends for lomg time, inaga shiyasa da na gansa haka naji kishi, ta wani 'bangare kuma ina jiyemasa tsoron fa'dawa halaka, ko babu komai Safwan ya taimaka mana sanda muke neman taimako so bazan so naga ya ta'be har haka ba. "Yusra taja tsoki a ranta kana tace" shegen wa'azin iyayi saikace ita bata ganin abunda take yi laifi.. a fili kuwa cewa tayi yanzu dai kisa rana ki fito pls, nida kaina zan gwada maki kalan watsewan da Safwan yake yi, kinga daga nan sai kisan ba abokinnzama bane. "Deejah ta sauke ajiyan zuciya tace shiknn zan duba... daga haka sukayi sallama. "Tsaki Yusra taja kafin tace" banza ai kin rabu da Safwan knn...... 👸🏻 Queen Samy😍💄💋 .......... [8/19, 06:25] Umar Dalha: 🌖🌖🌗🌗 *Mallakin waye* 15 *And this special chapter is yours Mrs Farhan Marafa🌹* _8:32@m_ "Sauri sauri ya 'karasa shirinsa cikin suite ruwan toka, necktie dinsa ya dauko ya daura kana ya daura agogonsa gamida dauko ba'ka'ken covers ya saka, yayi kyau sosai, turaren _Versace_ ya dauko ya shiga feshe jikinsa dashi. Daga haka ya fito daga Closet din nasa, daga haka ya nufo downstairs. " _Sketch room_ dinsa ya wuce ya 'dauko Project 'dinsa wanda zaiyi presenting yau a company dinsu. A hannunsa ya ri'ke Sketch 'din wanda yake mai fa'din gaske, daga gani kasan yasha aiki wajen zanawa. "Kai tsaye cikin gidan ya nufa dan gaida Amma, kasancewar bai sameta a parlor ba yasa haurawa upstairs, bayan ya ajiye sketch dinsa saman center table. "Sallahn walha ya samu tanayi dan haka ya dan zauna yana jira ta idar dukda ya kusan makara. "Deejah ce ta fito daga kitchen hannunta rike da dan rag ta shiga goge dangin su Tv stand, zanen da ta gani saman center table sosai ya burgeta, komai a tsare, duk wanda yayi ba 'karya he or she must be professional ta fadi haka a mind dinta. "Tana cikin kalla ne Nadiya ta sauko daga stirs hannunta dauke da coffee mug, tana sipping har ta karaso yanda Deejah take, ta bita da kallo ganin yanda ta kurawa sketch din Irfaan ido, ta'be baki Nadiya tayi tace" mutum dai ko tsakiyan New York aka kaisa bazai waye ba, bacin haka meye zaisa ki bar aikin gabanki ki tsaya kalle kallen abinda bai shafeki ba...." Sai snn Deejah ta dago ido tana kallon Nadiya cike da haushin kalamanta. "Ganin irin hararan da Deejah ke mata yasata matsowa tana huci take fa'din" don't you dear look at me that way, you miserable servant. "Mirmushin takaici Deejah tayi tace" you know what Nadiya, I really don't have time for this rubbish coz I've so many issues to tackle about..... " Cike da haushi Nadiya ta dago hannu zata kai ma Deejah mari tana fa'din" How dear you bitch..... Hannunta Deejah ta ri'ke ta soma fadin" kar kiga ina barinki dan ina aiki a gidanku, it doesn't mean you can treat me that way. Ina ragar maki ne dan darajan mutane uku, Amma Sir and Nilam, dan haka be careful, don't mess with Deejah... daga haka Deejah ta sake hannun Nadiya da 'karfi, ai kuwa sakin hannun Nadiya da zatayi mug 'din coffee ya kware jinkin zanen Irfaan. "Gaba daya suka bi zanen da kallo, coffee ya 'bata komai..., jikin Nadiya ne ya soma fa'din, tana kallon Deejah wacce itama ta firgita sosai ta soma fadin," what have you done, yau mun shiga uku, Deejah ta soma fadin Nadiya what shall we do now..... Daidai nan Irfaan ke sau'kowa daga stirs. "Take jikinsu ya shiga 'bari suka shiga rabe raben idanuwa. Ko kallo basu ishesa ba ya 'karaso da niyyan daukan Project dinsa. Abin da idonsa ya gane masa ne ya kasa gasgatawa. "Project din da yayi sati yana working on it shine aka spoiling dinshi haka, he just couldn't believe it. Gashi shi ake jira yanzu haka a Office zaiyi presenting dinsa...... " Idanuwansa sun ka'da sun ja sabida 'bacin rai ya 'dago yana dubansu, kana ganinsu kasan they are in guilty conscious. "Who among you did this? Ya tambaya fuska a tamke kaman bai ta'ba dariya ba..... " Kallon kallo Deejah da Nadiya suka shiga yi ma junansu.... "Tswa Irfaan ya kuma daka masu" Are you two deaf or what, I said who did this! In the first place wacece tazo da coffe nan a cikinku.... nan ma shiru suka masa babu wacce ta iya amsawa sai raba ido suke kaman munafukai. "Don't you understand the words that's coming out of my mouth hum!..... Ok fine tunda bazaku amsa ba zaku amsa idan jikinku ya fa'da maku....." Da sauri Deejah tace" Master ni ce, It was my fault. Kallonta yake cike da takaici. Nadiya ta kalleta cike da mamaki ta kasa furta komai. "Dauko ki biyoni, abinda ya fa'di knn kafin ya fice.... "Nadiya ta kalli Deejah tace" Deejah laifi na ne why did you defend me. Deejah ta girgiza kai tace kar ki damu Nadiya nima ai laifi nane. Daukan sketch din Deejah tayi ya cike mata hannaye kafin ta fice. Nadiya ta bita da kallon tausaywa, tasan halin ya Irfaan idan ransa ya 'baci he's capable of everything, yana da sauki da son yara amma ko kadan bacin ransa babu kyau, tana tsaye tana tunani Amma ta sauko, kallonta Amma tayi tace lafia Nadiya. "Murmushin ya'ke ta 'ka'karo tace lafia Amma na, ta karasa ta rungumeta tana fadin " good morning. ?.. " Parking lot taga ya nufa ya bude motarsa ya kunna, tana nan tsaye tana tunanin me zai faru,.... horn din da ta jiyo ne yasata saurin 'karasawa jikin motan, bude mata back seat yayi yace" put it here, ba musu ta ajiye a ciki kaman yanda yace. "Zata juya tajiyo muryansa yana fadin" and where do you think you're going, tsayuwa tayi tana wani tamke fuska. "Yana kallonta ya kauda kai gefe yayi murmushin mugunta, driver seat ya shige ya zauna kafin ya leko kansa yace mata" get in the car...." kallonsa tayi galalal kafin tace" ban gane ba. "Hissing yayi a hankali kafin yace" don't you understand English again, I said get in the car. "Tsaki ta danyi kafin tasa hannu zata bude back seat, wani harara ya narka mata kafin yace" do I look like a driver to you. "Kallon kayan jikinta ta tsaya yi, kayan bacci ne a jikinta riga da wando dogo cotton sai hijabin dai bai 'karasa gwiwa ba, dan tsaki ta kuma yi she wonder what he's up to. Bude front seat tayi ta shige rai bace. "Tana shiga ya finciki motan ya fice daga gidan. "Suna tafe bisa titi babu wanda yacewa kowa 'kala, har suka isa M&M BUILDERS..... "A farfajiyan yayi parking kaman yanda ya saba, securities suka karaso suna masa sannu da zuwa gamida bude masa kofa, kallon Deejah da ta kawar da kai gefe yayi yace" ki fito da mess sketch dinnan ki biyo ni...." Bude idanuwa tayi tace" what! Ina kake tunanin zan sauka, baka ga yanayin dressing dina bane..." Ta'be baki yayi ba tare da yace komai ba ya sauko... 'Deejah ta bisa da kallo amma lallai wnn akwai dan renin hankali. "Fitowa tayi rai 'bace ta dauko sketch din, wani security ya karaso yana fadin" Miss let me help you. Dakatar dashi Irfaan yayi ta hanyar 'daga masa hannu. "Deejah na biye dashi tana tsuka ciki ciki tana kunkuni har suka isa cikin company din, lift suka shiga wanda zai 'daukeka zuwa underground, haka suka rinka shiga ba kace a cikin 'kasa kuke ba sabida yanda wajen ya tsaru, da haka har suka isa babban conference hall dinsu. "'Daya daga cikin Shear Holders ne ya hangosa ta glass dashike wajen is more of glass snn yace" The Architect is finally arrived. Irfaan ya karasa shigowa Deejah na biye dashi a baya hannunta dauke da sketch din da ya mata nauyi sosai, kallonta Irfaan yayi yaga yanda ta galabaita, yayi murmushin mugunta yace" wait for me here. Ya nuna mata wasu kujeru na waiting yace" you can seat over there. "Daga haka yasa kai ya shige cikin hall din, "Engr na ganinsa ya mike yana fadin" Son what took yoi so long, Irfaan ya dan gyara suite dinsa yace" Am sorry daddy, holdup ne ya rike ni, Engr ya dafa kafadansa yace" a kula next time, mu karasa the meeting is about to start. "Engr ya karasa ya zauna a kujeransa wanda yake at the center a matsayinsa na President, Irfaan ya karasa shima ya zauna a gefen Dad dinsa kafin yayi apologizing for not coming on time, nam aka soma gudanar da meeting akan fa'da'da company dinsu da suke shirin yi, wanda Irfaan shike da contract din zana construction din. Nan aka bu'kaci Irfaan da yayi Presenting Project dinsa. "Mikewa yayi ya danyi jawa bai kafin yayi alama ma security din da yake kofa kan ya sanar wa Deejah ta shigo da Sketch din. Hakan kuwa akayi. "Kowa yaba da attention ana jiran aga sketch, kawai idon Engr ya sauka kan Deejah, ga Sketch din da yafi karfinta dauke a hannunta, tunani ya soma yi me Irfaan yake nufi, me ya kawo Deejha nan kuma...... "Irfaan ya mike sanda Deejah ta tsaya gaban mutanen tana rarraba ido, ga kirjinta dake faduwa, Irfaan ya soma fa'din" Ladys and gentlemen I would like to present to all of you my assistant, wacce itace tayi wnn Design 'din. "Engr kallon Irfaan kawai yake sanda mutane suka dauki tafi, wasu kuma na kallon Deejah ne kawai da yanayin shigarta gaba daya is noy presentable. "Kallonta Irfaan yayi fuska a tamke yace" go ahead Miss Deejah...... "Da mugun mamaki Deejah ke kallonsa lallai Irfaan yayi niyan ci mata mutunci..... 👸🏻Queen Samy😍💄💋......... [8/19, 06:25] Umar Dalha: 🌔🌔🌓🌓 *Mallakin waye* 16 "Banda raba idanu babu abinda take, tama rasa me zatace, wnn wani irin rashin mutunci Irfaan ke niyyan mata, Engr kuwa totally speechless yake kallon Deejah da Irfaan. "Irfaan ya dubeta gamida sakar mata murmushi kafin ya matso saitin kunnenta ya rada mata" we are all ears.... " "Wani kuka me sauti da Deejah ta sake shi ya dawo da hankalin illahirin jama'an dake wajen kanta. A fusace Engr ya mi'ke ya jawo Irfaan suka wuce waiting yayinda sauran mutanen keta murmuring tsakaninsu suna jinjina lamarin. "Irfaan what the heck you think you're doing, will you explain to me ? ...." Shafa kansa Irfaan yayi kafin ya dan dago kai yace relax daddy....." No just tell me, in the first place meye Deejah keyi a nan. Do you really realize the kind of embarrassment you causing to our company and especially to me. Irfaan I didn't raised you to be stupid, just because you're my son, that doesn't mean you can do what you want here. "Jikin Irfaan yayi sanyi da ganin yanda ran Dad dinsa ya baci, he can't remember when last yaga ransa ya baci haka, dan haka da sauri ya soma basa ha'kuri. "Am sorry daddy, it was never my intention. I was just teaching her a lesson so that next time she shouldn't mess with my Stuffs. "Sai yanzu Engr ya gane abinda ke faruwa, murmushi ne ya subce masa, yace a ransa kai yaro dai yaro ne, amma bacin haka menene dan ta bata maka abu sai kace sai ia rama,. Kafadun Irfaan Engr ya dafa yace" Son be like a man, dan an maka abu kar ka kace zaka rama, kar ka mance _Innallah ma'asssabireen_ oya muje kayi apologizing Ok. "Kai Irfaan ya gyada kana ya sakar ma Engr murmushi yace" na gode daddy. "Suna shigowa kallo ya dawo kansu, shi kuwa Irfaan idan akwai abinda ke basa wuya to shine bada ha'kuri, gashi daddy yasa dole. Babu yanda ya iya dole ya karbi sketch din kana ya basu hakuri kan cewa zai kawo wani in two days time. "Engr yayi taking excuse kafin ya kirawo Deejah, da sauri Irfaan ya take masu baya. "Engr ya kalleta sanda take gohe ragowar hawayenta yace" kiyi hakuri Deejah, muje na kaiki gida, gyada kanta tayi ta furta na gode Sir, kallonta kawai Engr keyi shi kansa besan me yake ji gameda ita ba, haka itama Deejah batasan me take ji gameda Engr ba, tasani dai duk sanda ya bata hakuri ko yayi mata magana takan samu nutsuwa, da haka take basa martaba sosai a zuciyanta. "Daidai lift Irfaan ya karaso yana fa'din" daddy I'll drive her home, da sauri Deejah tace a'a nidai Sir ka kaini pls, ta karashe tana kallon Engr. Murmushi Engr yayi yace kar ki damu Irfaan zai kaiki and bazai sake maki komai ba, I talked to him a while ago, kuyi hakuri dukan ku. Bata ce komai ba sai kallon Irfaan da tayi wanda kaman baya wajen haka nan ko kallan yanda take beyi ba. Engr na fita daga lift din Irfaan ya shige nan ya danna no din floor dinshi wato yanda Office dinsa yake kafin lift din ya rufe. "Har lokacin baiko kalleta ba, har suka iso floor dinsa, duk a tunaninta fita zasuyi, basai ganinsu tayi wani wajan ba, wata kofa taga ya shige nan itama ta shige, to her greatest surprised Office taga sun shigo. "Kallonsa take da mugun mamaki, me wann yaron yake nufi ne( dan dama ta gama raina masa a yaro ta daukesa). "Tunaninta be gama katsewa ba saida taji muryansa yana fadin" take care of this..... " kallo ta bisa dashi kawai tama rasa me zatace, Suite dinsa ya miko mata ma'ana tayi masa hanging. "Tsaki taja kana tace". Dan ina aiki a gidanku a bama kai nake aiki ba, ta karashe maganar tana rike kunkumi. Kallonta Irfaan yayi da fararen idanunsa, Goodness, this girl is annoying haka yace a cikin ransa, on the contrary masifanta na burgesa. "Ok fine ashe bazaki tafi gida ba" muryansa ya daki dodon kunnenta. Ta dago ido tana kallonsa zatayi magana ya kuma mi'ka mata wnn karan fuskansa a tamke. Harara ta galla masa kafin tasa hannu ta karba a dakile, jikin hanger dinsa ta karasa ta ratay masa. "Zama yayi bisa kujeransa daidai lokacin da landline dake saman table dinsa tayi kara, dagawa yayi ya kara a kunnensa, daga daya bangaren wacce nake zaton sakatariyansa ce tace "Good morning sir, should I make your coffee? "Morning Lanita, yes please. "Ok sir, right the way. "Har zaiyi hanging kuma sai yace" emm if my dad ask me, tell him I already left ok. And if someone wants to me tell them I'm not around. "Ok sir Lanita ta fadi kafin Irfaan ya ajiye wayan. "Tsaki Deejah tayi a hankali kana tace" mutum sai sharara karya yake ko kunya babu. "Dago ido irfaan yayi yana kallonta, gani yayi ta hade rai sosai kaman zata fashe, murmushi yadanyi kafin yace a ransa, yarinya I'll make you pay for what you did, you won't just get away with it. "Em Deeeejah kike ko wa, ya fadi yana yatsina fuska, ko tankasa batayi ba. Ki ciro files din can kiyimin rearranging nasu. "What! Ta fadi gamida kallonsa, "I suppose you heard me right, ya fadi yana ci gana da rubutun da yakeyi. "Kallonsa kawai Deejah keyi, this Rude Irfaan is unbelievable. Da sauri tazo gabansa ta tsaya tana kallonsa kafin tace" toh ai ni sakatariyarka bace malam. "Ajiye biron hanunsa yayi ya mike tsaye, yanda Deejah ta gansa dogo a gabanta take kwarjininsa ya cike wajen. Kauda kai gefe tayi tana ci gaba da kunkuni cikin ranta. "Irfaan kuwa gabanta ya matso sosai, take taji kirjinta na bugawa da sauri da sauri, tayi saurin matsawa baya nan taga shima ya matso, runtse idonta tayi ta soma fadin naji wllhi zan gyara maka, dan Allah kayi hakuri. Dariya ne ya kusan kufcewa Irfaan ko babu komai yasan weak point din Deejah, saman table dinsa ya dan zauna kadan gamida folding hanunsa a kirji yana kallon yanda ta runte idanunta, murmushi yayi da gefen bakinsa a hankali ya furta" she's more beautiful when she gets scared. "Ok fine ki bude idanunki and do as I said, daga haka ya mike ya koma wajen zamansa, " bude ido tayi a hankali ta gansa idonsa naga computer yana shigar da documents. Gajeren tsaki tayi tace ruddy gamida yamutsa fuska tayi masa gwalo. Caraf kuwa ya dago kai suka hada ido, da sauri ta dauke kanta ta karasa wajen files din ta shiga fito dasu, dan mugunta salon yasata aiki ne kawai amma bataga abin rearranging a nan ba. "Lanita ce ta shigo masa da coffee dinsa sai faman kwarkwasa take, Sir here is your coffe. Thanks Lanita, ya fadi a hankali, tsayuwa Lanita tayi tana wani turo kirji hadi da ban'karewa tace" Sir is there anything you want? Kansa naga computer yace no tnx..... Deejah kuwa kaman ta sami tv haka take kallonsu. "Lanita ta kuma fadin " are you sure sir....." Sai snn irfaan ya dago kai yana mata mugun kallo wanda ma'anarsa shi ne _am gonna fire you_... "Da sauri ta shiga basa hakuri gamida juyawa sai snn ta hangi Deejah daketa faman jera files, dariya Deejah ta mata , maras sauti dan kuwa taji dadin abinda Irfaan ya mata, irinsu ne sakatarori masu seducing boss dinsu, idan aka samu maras imani ya fada tarkonsu. Da wnn hali na Irfaan taji ya burgeta for the first time, dan da Kallon dan iska take masa wanda ya taso cikin kazantarciyan wayewa irin na turawa, ashe ba haka yake ba. "Sipping coffee din yake yana satan kallonta yanda ta galabaita, Deejah kuwa sai hamma take dan kuwa azabebben yunwa ce ke azalzalanta. "Ta kusan awa guda tana abu daya, tana gamawa ta zube kasa a wajen alamun ta gaji, har lokacin Irfaan bashida niyyan maidata gida. Wajajen 12:pm lokacin ta gama galabaita ya mike yace " are you good to go. Ko kallonsa batayi ba dan kuwa idonta tab yake da kwalla, murmushi yayi ya matso kusa da ita ya rada mata" next time don't mess with my stuff. Daga haka ya wuce kofa da sauri ta biyo bayansa itama. "Laila da Aziza ne keta faman cathwalking a farfajiyan company din, idan ka gansu ba ka zata 'ya da uwa bace zaka dauka ya da kanwace. Daidai kofan fita zuwa waje suka hadu da Irfaan Deejah na biue dashi, Aziza ta bisa da mayen kallo, har laila ta wuce Aziza na nan tsaye tana faman kallon Irfan. "Laila ta juyo da niyyan kiran Aziza nan idonta ya gane mata abinda Aziza ke kallo, suna gani akan idonsu Deejah ta bude front seat ta shige ta zauna bayan Irfaan ya zauna a kujeran driver. Duk da Aziza batasan ko wacece ta zauna a gaban motan Irfaan ba saida taji wani irin kishi ya turnuketa, sarai tasan wnn ba kanwarsa Nadiya bace, to wacece wnn, Aziza da Laila tambayan da suke wa kawunansu knn. Irfan kuwa ko kadan baimasan suna existing ba. A hankali yake driving motarsa har ya fice daga cikin company din...... 👸🏻Queen Samy😍💄💋...... [8/19, 06:25] Umar Dalha: 🌓🌓🌔🌔 *Mallakin waye* 17 "Momy wllhi Irfan ne, my goodness he's always handsome, toh wacece ta shige gaban motarsa ko itama knwarsa ce. Sai snn Laila ta bar kallon luxurious car din Irfan da ya fice daga company din, ta dawo d dubanta ga diyarta Aziza kana tace, "Hm I was just thinking of who she might be, amma dai kam wnn ba kanwarsa bace, dan kuwa 'ya'yan Engr babu ba'ki dukansu fararene tas kaman larabawa, uwarsu balarabiyar Yemen ce snn shi kansa Engr ba baki bane kinga kuwa ban tsamman wann yar gidan bane. "Aziza tayi kicinkicin da fuska tace" wllhi momy ko wacece ita bata isa ta hanani samun abunda nake mafarkin samu ba, wllhi bata isa hanani kasancewa da Irfan ba. "Laila tayi kasaiteccen murmushi tace" kisha kuruminki 'diyata, da zaran na zama *Mallakin* Engr shikenan Irfan me sauki ne. Yanzu mu karasa ciki mu gaida sanyi idaniyana wato Engr Nazif. "Engr yana ganinsu ya mike yana murmushi gamida nuna masu kujera yace bisimillah. Laila sai faman kwarkwasa take tana wani sunne kai irin mai kunya din nan. Aziza ta bude baki ta gaishe da Engr, Ina yini daddy ta fadi tana zama bisa kujera. Engr ya amsa da sakin fuska kafin suka soma gaisawa da Laila, tambayanta yayi jikin Alhaji Baba nan tace masa da sauki sosai saidai har yanzu baya magana snn baya feeling ko ina ajikinsa face kansa. Engr ya jinjina lamarin yace Allah ubangiji ya kara masa lafiya, sauki sai a hankali. "Dama zamu wuce ne shine Aziza tace we should drop by tanaso ta gaida daddy dinta, kasan tun bayan rasuwan mahaifinta bata da burinnda ya wuce samun sabon daddy.. " Dan murmushin yake Engr yayi yace Allah sarki na gode sosai, ya kalli Aziza yace na gode daughter. Wani dadi ne ya ziyarci zuciyan Laila da Aziza musamman da suka ji Engr ya kira Aziza da daughter. "Koda suka mike da tafiya Engr ma mikewa yayi yace" I'll walk you out, Laila tayi wani far da ido tace a haba dai yaya Nazif wllhi da ka barshi ka zauna kayi aikinka. Girgiza kai yayi yace ba damuwa muje, a tare suka fito har waje Engr yace pls subi can gidansa su gaida Amma, cike da zumudi Laila ta amsa. "Cak Nadiya ta tsaya ta bar driving din da take sakamakon hango Engr da tayi yana bude wa Laila 'kofan mota, " Jarrr uban chaan, wasu 'yanmata take gani da daddynta, dama daddy neman matansa yake a Office. Zuciyanta ne taji na tafarfasa rivers din da zatayi taji ta bugi wata mota, "Wani kyakyawan saurayi ne ya fito daga cikin motan yana kokarin duba yanda Nadiya ta buga masa, ko fitowa batayi ba balle tasan tayi laifi ma wani, kallon 'keyar daddy kawai take har ya shige cikin company yayinda 'yanmatan nan suka kwashi motarsu suka bar haraban wajen. "Saurayin ya karaso jikin motan Nadiya yasa hannu ya dan buga glass din, sai snn tayi rolling glass din motan tana kallonsa fuska a tamke, shima tamke fuskan yayi kafin yace "are you blind or what, kin buga wa mutum mota and you can't even say sorry....." Hannu ta daga masa gamida katsesa tace" dalla malam ka daina min shouting akai ka gane, in the first place meyasa kana staff zaka yi parking a nan, ko baka san yanda staff dinku ke ajiye rides dinsu bane hum. You should be the to apologies, am pretty sure motata ta sami virus da wnn kwarabebbiyar so called car din naka...." Sadiq tsayuwa kawai yayi yana kallon Nadiya yama rasa me zaice mata, kaman ance wa Engr ya dawo waje ai kuwa hango Nadiya yayi da sabon ma'aikacin su tana faman balbala masa masifa. "Da sauri Engr ya karasa wajen" Sadiq na ganinsa ya karasa ya rusuna yana gaishesa, Engr ya amsa kafin yace" malam Sadiq yaya dai." Sadiq yace a lafia Sir, dama.... bai karasa ba Engr ya kai dubansa ga Bamber din motarsa yaga har glass ya fashe, subhanallah garin yaya haka ta faru, ya dubi Nadiya data cika tayi fam ywce" Sweedy me kike yi a nan, fuska a daure tace dama zuwa nayi na duba ko ya Irfan nan ya zo da deejah we were all worried about her at home. Engr ya jinjina kai kafin yace Irfaan ya maidata gida, garin yaya kika bugawa Sadiq mota. Yatsina fuska ta kuma yi kafin tace" it was unintentional daddy, besides ai na basa hakuri. Daga haka ta kunna motarta alamaun zata tafi, Engr ya dubeta yace mu karasa ciki toh yau sai ki tayani aiki. Girgiza kai tayi tace No daddy ni gida zan tafi, I just saw something that ruins my day completely. Daga haka taja motarta ta bar wajen. Engr da Sadiq suka bi bayanta da kallo, Sadiq mamaki ne kawai ya ishesa yanda yaga Nadiya tayi wa Engr kwatakwata wnn ba dabi'a da al'adan hausawa bane, hashi mahaifinta very nice somebody, wnn shine albasa batayi halin ruwa ba. "Engr ya dubi Sadiq yace kayi hakuri pls malam Sadiq, you know how kids are....." Da sauri Sadiq ya katse Engr yana fa'din dan Allah ka daina bani hakuri, it makes me feels embarrassed. Besides ba sosai motar ta bugu ba, murmushi Engr yayi yana jinjina hankali da dattako na karamin matashi kaman Sadiq. A tare suka karasa cikin company din, kai tsaye office Engr suka wuce wato office din Mr President. " Engr ya karbi Cv din Sadiq yana gani, yaron akwai kwazo, Engr ya dago kai yana kallonsa da murmushi saman fuskansa yace" your qualifications are incredible, zaka ri'ke position na assistant accountant, Sadiq kam farin cikinsa ya gaza boyiwa baisan sanda ya mike ya hau nuna godiyansa ba, bai taba tsammanin zai samu karbuwa har haka ba, " Na gode Sir, na gode Allah shi saka, Allah ya raya family... ire iren addu'o'in da Sadiq ketayi knn, Engr ya dafa kafadun Sadiq yana murmushi yace" congratulations again, kafin ya kira sakatariyansa tayi directing Sadiq zuwa Office dinsa. "Suna tafe a mota babu wanda yake cewa kowa cikanka, sai sautin music dake tashi a hankali, wayan da aka masa ne yasa daga phone din, "Guy don't tell me har ka sauka a Nigeria, "Daga daya bangaren Ahidjo yace guy na sauka wllhi, gashi ban samu na kiraka ba, ni kadai nazo Nija, su mom sai zuwa next week, sun tsaya dad ya gama clearing issues dinsa da turawan nan, kasan miye... "Irfan yace no sai ka fadi," "Ahidjo yace" wllhi gani nan ina shirin fita daga Abuja koma nace maka na fita, I made a promise to mom cewa ina sauka a Nigeria Gombe zanje naga grandma, kudin jikina dollars ne, Naira din kadan na canza kuma sun kare, dole na shiga wata motan zuwa Gombe din, guy wllhi is awkward duk ban saba ba, gashi motan ma ta tsaya a hanya, could you imagine, am pretty sure yau sai nayi jinya, and most annoying part of it munfi 1hr muna jiran mechanic har yazu bai iso ba, pls ka karaso kazo ka daukeni, I couldn't help it anymore, na yafe zuwa Gombe din, "Dariya mai sauti Irfaan yayi wanda har saida yasa Deejah kallonsa, a ranta tace dama yana dariya haka. Kafin yace welcome to Nigeria bro.... Ahidjo ya katsesa da fadin that's not funny guy, do something pls. "Irfan ya rage dariyan da yake kafin yace alright fine, bama driver din ya fada mun location naku. "Hakan kuwa akayi, Driver ya fadi wa irfaan yanda suke. "Tunani Irfan ya danyi, gaskiya wajen is pretty far dan sun shiga kwaiyukan Abuja. Kallon Deejah dake zaune gefensa yayi kana yace" Ok gani nan zuwa right the way. "Kallon sa Deejah tayi galala kafin tace malam ina muka nufa, baice mata komai ba ya canza hanya.... "Amma na zaune a parlor tareda su Laila da Aziza Nadiya ta shigo rai 'bace,..... Ai daga kofa taha tayi burki sakamakon ganin su Laila datayi zaune a parlorn gidansu, wato ma har sai sun biyo daddynta gida suna tallen kansu, aiko basu isa ba, a zuciye tayi cikin parlorn rai 'bace...... 👸🏻Queen Samy😍💄💋......... [8/19, 06:25] Umar Dalha: 🌓🌓🌔🌔 *Mallakin waye* 18 "Kaman wacce bata san da hallittu a parlorn ba haka ta nufi stirs zata haura sama dan ko son ganin fuskokin Laila da Aziza batayi, Amma tabita da Kallo yayinda su Laila ma ita suke kallo. "Nadiya!" Muryan Amma ya dakatar da ita, juyowa tayi da kyar ba tareda ta furta koda kalma guda ba, "Baki ganin mutane bakisan ki gaishesu ba and kin shigo without even saying salam. "Nadiya ta dan yatsina fuska kafin tace" Oh come on Amma, nayi sallama fah.... "Amma ta kalleta cike da takaici kafin tace" toh ina kika baro Deejahn, " Daddy yace sun taho gida tare da yaIrfaan, so I guess probably by now sun iso, though banga motarsa a waje ba. Daidai lokacin data watsa wa Laila da Aziza wani muguwar harara, tsaki tayi kafin ta furta "what a fuck" "Amma kam cike da kunyan abinda Nadiya tayi ta dubi su Laila tace kuyi hakuri pls kunsan ba anan ta tashi ba ta saba da _al'adun wasu_ sam bata saba da al'adunmu ba. "Dariyan ya'ke Laila tayi, Gamida mikewa tana fadin "ai ma tafiya zamuyi Amma, Amma tace a haba da wuri haka, eh wllhi Amma dama mukace bari muzo mu gaisheki, cewan Laila... Aziza kuwa bata da buri da ya wuce ta zama kawa da Nadiya, "Har 'kofa Amma ta rakasu kafin ta dawo ta nufi sama dan yin fa'dawa Nadiya.... "Tafiya suke kan yi har suka fice daga cikin gari, jikinta duk ya mace sabida tsaban yunwa da takeji, wani wawan holdup suka ha'du dashi tun daga cijin gari, shi kansa Irfaan saida yaji haushin kansa da ya sani da bai fara ba, but ba yanda ya iya, Ahidjo bashida kowa sai shi. "Da kyar suka samu suka rabu da holdup din nan, ashe wata tankace ta lalace bisa titi. Ai kuwa kaman jira yake, nan ya dinga falfala gudu, Deejah kuwa gab tace da fashewa sabida tsaban haushi da takaici.... "Su Laila suna dawowa gida da zancen suka soma wa Hajiya Karima. "Hajiya kinsan akwai aiki jazur a gabanmu, wnn 'yar tasa ko ka'dan bata da ta ido, daga ganinta zatayi rashin mutunci, cewar Laila." Hajiya Karima ta sauke ajiyam zuciya kana tace" ni nasan ta yanda zan bulla masu, tinda dai kin samu kar'buwa wajen shi Nazif din da uwarsa 'ya'yansa ai me sau'ki ne. Laila tayi murmushin jin da'di tace shiyasa nake sonki Hajiyata. Juyawa tayi ta kalli Alhj Ma'aruf dake kwance bisa gado yana so yayi magana babu hali, duk wnn tattaunawan da suke a gabansa suke, yanayin maganar nasa kaman na bebaye haka yakeyi baka gane komai baka fahimtar komai. "Laila ta kwashe da dariya tana kwaikwayan yanda Alhj Ma'aruf ke magana, Hajiya ta murmusa kafin tace" kina kwaikwayan gwalamniyan wnn azabebben tsohon ne, me shegen taurin ran tsiya, da mutuwa kayi da ya fiye maka wnn rayuwan azaban, magani dai bazan fasa baka ba, amma na sani kalamai da zaka rin'ka ji masu zafi su ka'dai sun isa su 'karasaka har lahira. "Laila ta kuma she'kewa da dariya kana tace Kai Hajjaju na baki da dama. Haka sukamci gaba da hiransu, Alhj Ma'aruf kuwa ji yake kaman ya yun'kura ya tashi ya hana Engr auren Laila, amma bashida iko, yayi kudirin cikin ransa ba zai daina addu'a wa Engr ba. "Tin daga parlor yake ranga'da mata kira cike da farin ciki, Mami! Mami!! Mami na!!!, Ruqayya ce ta fito daga 'dakinta wanda yake a cikin parlorn kana tace" Yaya sannu da dawowa, murmushi ya sakar wa Ruqayya kafin yace yauwa sanu lil sis, Mami fah, "Inaga tana sallah dan 'dazu na barta a parlor, gyada kansa yayi kafin ya ajiye takardun hanunsa bisa madaidaicin center table din dake parlorn. "Yaya na kawo maka abinci ne, Ruqayya ta bida, "Kai lil sis da kin kyauta kuwa dan na kwaso yunwa sosai, cewan Sadiq. Da sauri Ruqayya ta wuce kitchen dan hada wa Sadiq abincinsa. "Mami ce ta shigo parlorn sanye da hijabi da alamun sallah da ida, Sadiq an dawo, ta fadi sanda take zama bisa sofa... mikewa yayi daga kishingi'dan da yayi yana murmushi yace " eh mami na dawo, nan suka gaisa mami tace Allah sa dai an dace. "Gyara zamansa yayi sosai kafin yace" mami Allah ya amshi addu'an mu, daga ziwana aka bani mu'kami mai tsoka, Mami ta daga hannu sama tama Allah godiya, kai Alhamdulillah masha Allah, Allah na gode maka, Allah ya wuce maka gaba a wajen aikin ka, inama yau babanka na nan da yafi kowa farin ciki, matsowa Sadiq yayi kusa da mami ya ri'ke hannunta yana girgiza mata kai alamun kar tayi kuka... Daidai lokacin da Ruqayya ta ajiye masa tren abinci a gabansa...." 'Karan da suka jiyo daga 'dakin Dada ne yasa su rugawa duka a guje suka nufi 'dakin, "Zaune suka sameta ta ta'kure jikin gado tana rungume da 'yar tsananta da tun tsintarta da sukayi da 'yar tsanar suka tsinceta. Da'da rungume 'yar tsanar tayi sanda mami ke 'ko'karin matsowa kusa da ita ta soma fa'din" Kar ku zo nan kar kuzo zasu 'kwace mun 'diyata, ta da'da matse ta cikin jikinta nan ta kwanta rungume da 'yar tsanar ta soma fa'din" sleep sleep my baby, my baby da haka har bacci ya 'dauke ta...." Su mami Ruqayya da Sadiq zukatansu cike da tausayin Dada, Allah sarki jinyar hauka ba 'karamin jarabawa bace, Ruqayya ta 'karasa ta gyara mata kwanciyarta dan jin sanyi ya sau'ka a garin alamun ruwa na zuwa. "Mamie ta dubi Sadiq tace" Sadiq kana ganin bazamu canza mata asibiti ba, "Sadiq ya jinjina kai yace ba laifi idan muka canza amma ni a ganina mu dage mata da na islama, Mamie tace hakane Allah ubangiji ya bata lafia, Allah sarki ko shekaru nawa tayi cikin jiyar hauka sai Allah. "A parlor Sadiq ya ha'du da Ruqayya, murmushin da ita ka'dai tasan fassaransa ya sakar mata, sunne kai tayi tana mai mayar masa da murmushin itama, takardun saman center table ya nuna mata ba tareda yace komai ba, kallon takardun take taga anyi approving masa aiki, murna sosai tayi ha'di da jero , asa addu'o'i. "Wnn kyakkyawan 'dabi'a na Ruqayya na burgesa sosai, hakan nema yake ji bazai iya rayuwa babu ita ba, shi ko ka'dan kyau bai damesa ba, kyawawan 'dabi'u sunfi burgesa. "Kallonta yake yana jin tsantsan sonta har cikin ransa. "Sosai hankalin Irfaan ya tashi ganin motan ta shiga danger, besan me ya sami motarsa ba shan mai take sosai kwana biyun nan, a hankali ya furta ya salam, dole ya nemi hefen titi yayi parking. "Deejah da hawaye suka soma zarya a fuskanta juyowa tayi tana masa mugun kallo kafin tace "Ina ne nan? "Irfan da ransa ya gama jagilewa gaba 'daya ko kulata beyi ba ya ciro wayansa "unfortunately babu chargi, " Shit" ya fadi gamida buga starry da hannunsa....." Ruwan sama ne ya soma zubowa tamkar da bakin 'kwarya.... 👸🏻Queen Samy😍💄💋......... [8/19, 06:25] Umar Dalha: 🌓🌓🌔🌔 *Mallakin waye* 19 "Kifa kanta tayi kan cinyarta kuka na shirin kufce mata, Irfan ya 'dan kalleta tausayinta ya kamasa, ji yake dama gida ya soma kaita duk da haka bai faru ba, so yake ya lallasheta but besan ta yaya zai soma ba. "Dekewa ya danyi da kyar ya iya furta" muga wayarki. "Ba tareda ta dago ba tace ai ban fito da waya ba, "Tsaki ya kumayi a hankali, daidai lokacin da kuka ya kufcewa Deejah, ko kadan Irfaan baison jin kukan nata, it hurts him sosai, cikin 'kulewa yace" will you shut your trap! Kin cika wa mutane kunne. Ko saurarensa bata yi ba balle ta tanka sa, "Kinsan Allah idan bakiyi shiru ba zaki fice mun daga mota, kaman bada ita yake ba haka tayi, tsaki yayi gamida bude kofar motan ya fice duk da ruwan da ake tsulawa, ya zagayo mazaunin Deejah. To her greatest surprised bu'de marfin motan Irfaan yayi ya fincikota waje yace" idan kin gama kuka let me know, daga haka ya zagaya ya shige cikin motarsaw. "Banda tsanar Irfan babu abunda Deejah keji, lallai ma yaron nan sai ta koya masa hankali ta yanda gaba ko hanya bazai ha'da da ita ba. "Kallonta yake ta miro ta takure cikin hijabinta ga ruwa na lugude a kanta, runtse idonsa yayi bazai iya ganinta a haka ba,Oh Shit shit! Ya fadi yana mai dukan starry da hannunsa. Ganin Deejah ta soma tafiya yasa Irfan saurin bude motan yana fadin" My goodness ina kuma zataje, gabanta yasha yana mata mugun kallo yace ina zaki." Zuciyanta na tafarfasa take fadin" wai miye ruwanka dani, me nayi maka da tsanani, idan akan so called project dinka ne, na baka hakuri, let me be pls ka fita harkata pls. Bai saurareta ba ya fizgo hanunta ya bude mota ya jefata ciki. "Kallonta yake yanda take rawan dari duk sai ta basa tausayi, kauda kansa gefe yayi bai kuma cemata komai ba, dukansu biyu da abunda suke sakawa a zukatansu. Har wajajen karfe shida na yamma kafin ruwan ya tsagaita, da sauri Irfan ya fito ya shiga sawa motoci hannu alamun su tsaya amma babu wanda ya kulasa, sosai hankalinsa ya tashi ga duhu ya soma yi.... "A can gida kuwa hankulansu ya kai kololuwan tashi izuwa yanzu, wayan Irfan baya shiga ga wayan Deejah a gida, Nilam kuwa sai kuka take a kaita Deejah, gaba dayansu hankalinsu ya tashi, Engr kusan wuni yayi a station babu labarin Irfan da Deejah, abu kaman wasa har dare yayi babu su Irfaan. "Crackers da bottle water dake a back seat din motarsa ya dauko ya mikawa Deejah, babu musu tasa hannu ta karba nan ta dinga rusawa dan kuwa bakin yunwa ne ke azalzalanta, sosai Irfan ya tausaya mata ganin yanda take hadiyan crackers din nan. "Bayan ta gama ci ne taga yana folding hannun rigarsa, kaman bazata masa magana ba sai kuma tace" me zakayi, ba tareda ya kalleta ba yace zan matsar da motan ne is dangerous barinta nan gefen titi. Fitowa Deejah tayi tasa hannu zata tayasa, ba tareda ya kalleta ba yake murmushi kafin yace" wayasaka ki, " kallon yanda yake murmushi mai class Deejah keyi kafin tace" kawai zanyi ne, toh ni bana son taimakon Irfan yace. " yatsina fuska tayi itama kafin tace" toh ai dama ba tayaka zanyi ba kawai nayi ra'yi ne. Bai kulata ba ya shiga matsar da motan har ta sauka gefen titi, ga wani sabon hadari dake haduwa. "Bakin titi Irfan ya kuma komawa yana waving wa motoci, cikin sa'a mota daya ta tsaya, da sauri Deejah ta fito daga motan ta karaso wajen Irfan. "Haka kawai Irfaan yaji bai yarda da mutanen da suka tsaya ba, motan gaba daya maza ne snn dukansu gabza gabza ne...." Deejah zata karasa jikin motan da murnanta tana fadin" Alhamdulillah at last mun samu taimako....." Irfan ne yayi saurin riko hannunta yana ja da baya... daidai lokacin da mutanen nan suka cimmasu. "lay down! Lay down or I'll shoot, abinda mutanen suke fadi knn. Da sauri Irfan ya 'kan 'kame hannun Deejah yace muyi yanda suka ce, hakan kuwa sukayi. Searching motar Irfaan suka soma yi wasu kuma suka karaso suna fadin" ina cell phones dinku, da sauri Irfaan ya ciro ya mika masu, aljihunsa suka soma searching suka ciro dan canjin kudin dake jikinsa, wallet dinsa suka shiga dubawa sukayi filla filla dashi suka watsa masa ID dinsa da dangin su Atm card dinsa. Cikin motar kuwa sun sami kudi kusan 20k. "Tsaki Ogan yayi yace" kai wani irin matsiyaci ne, kana tafiya da luxurious car irin wnn snn a samu just 20k a safe din motarka, you must be stupid, zakayi tafiya bazaka ajiye mana namu ba. Irfan bai ce komai ba har lokacin suna kwance a kasa, dayan yace Oga ga matarsa nan ai ita bazamu rasa yankunne na gold a kunnenta ba, "Oga yace good badguy. KE! ya daka wa Deejah tsawa, dama kadan ya rage bata saki fitsari ba dan tsoro, ina wayarki, da sauri irfan yace bata taho dashi ba, dayan ya buga masa bakin bindiga a keya yace kai aka tambaya shut up. "Runtse idonta tayi baki na bari tace wllhi banida waya a hida na barta. Fizge hijabib jikinta badguy yayi nan fa jikinta ya bayyana gashi dama ruwa ya jikata. Murmushi suka soma ganin yanayin jikin Deejah gashi kayan barci ne dama a jikinta. "Oga ne ya matso yace" a baby zaki famshi kanki da jikinki.... bai gama rufe baki ba Irfaan ya mike a zuciye.... yana masu mugun kallo yace" don't you dear mess with my wife, daku ta'bta gwara ku kasheni..... " dariya suka kwashe dashi, suna kallon Irfaan da fuskansa ta koma jazur sabida bakin ciki. "Oga ya dafa kafadun Irfan yace" relax lover boy, matarka tana da sura me kyau wanda duk lafiyayyen namiji idan ya gani sai yaji sha'awarta, yanzu dai ka za'ba, ko mubaka fuel ka zuba amotarka mu dana matarka, ko mu bar maka matarka mu tafi da ride dinka mu barku a nan in danger. "Key din motarsa ya ciro ya jefa masu ya fizge hijabin Deejah daga hannun badguy ya rufawa Deejah dake kankanme da jikinta a gefe. Sunaji suna gani am rubbers din nan suka daura igiya wa motar Irfan suka bar wajen. "Kuka take kanyi a hankali maras sauti, sosai ta basa tausayi, cire suite din jikinsa yayi ya rufa mata, hannunta ya rike suka karasa wajen wani checkpoint dan bukkan securities suka shige, ya dan kalleta yace ki zauna a nan barin fita ko zamu samu wasu, da sauri ta riko hanunsa tana girgiza kai kar ka kuma taro mana 'barayi. "Murmushi ya dan sakar mata kafin yace karki damu na gari basa 'karewa.... 👸🏻Queen Samy😍💄💋...... [8/19, 06:25] Umar Dalha: 🌖🌖🌗🌗 *Mallakin waye* 20 "Irfan yafi minti shabiyar na tsaye na waving wa motoci but babu motan da tayi attempting tsayuwa, zafi yaji hannunsa na masa aiki yana dubawa yaga ashe yankewa yayi, wajen yayi jazur ya tara jini, tunda uwarsa ta haifesa bai ta'ba shan wahala irin ta yau ba, dafe kansa ya 'danyi yana karanto iyakan addu'an da sukazo bakin sa. Karshe dole ya koma yanda ya baro Deejah. "Zaune ya sameta ta ta'kure kan wani itace har lokacin rawan sanyi take tana faman kuka, ko ka'dan Irfan bai son jin kukan nata, a hankali yayi gajeren tsaki ya furta" what a fuck! Duk ransa ya gama jagulewa, a harzu'ke ya juye yana mata mugun kallo yace" Ke dan Allah kiyimin shiru haka nan. "Harara Deejah ta galla mai kafin tace" this is all your fault, mugu kawai duk ba kai ka jawo ba,..... shiru tayi sanda ya taso a harzu'ke yayo kanta, mugun kallo ya watsa mata kafin yace" idan da baki 'bata min project dina kika sani bada ha'kuri the worse abinda nafi tsana ba da baki zo nan. Kuma kika dameni da kuka kiyi waje coz this is my palace. "Harara Deejah ta galla masa gamida kifa kanta bisa cinyoyinta, tunanin Nilam take kan yi 'kilama kuka take kanyi yanzu haka, Allah sarki my little Nilam ta furta a hankali. "Wasa wasa har wajajen karfe tara, Kallon Irfan take kanyi yana sallah a dan bakin bukkan, fratan 'kafarsa take kallo dogaye dasu farare sol, kai Allah yayi hallita a wajen nan, kana gani zaka san 'dan hutun gaske ne, gashi yau jarabawan waha ta sau'ko masa. Har ya sallame Sallahn sa kafin Deejah ta dena kallonsa. "Cikinta ne ya fara mata azaban ciwo, ta sani period dinta ne, innalillahi itakam ta shiga uku yau yaya zatayi da wnn rayuwan azaban..... "Engr sai kai komo yake a parlorn da suka hallara gaba daya ahalin gidan, waya ne a hannunsa sai faman dialing lamabar Irfan yake but baya shiga, wayan colleagues 'dinsu na company ya shiga kira but babu wanda yaji dutiyan Irfan, masu kuka sunayi masu ban hakuri sunayi, gashi Irfan bashi da wani ta'kamemmen aboki a nan balle su kirasa, hankulansu ya kai koluluwa wajen tashi. "Ammah Irfan bashida hankali ko ka'dan, yanzu idan ya salwantar da rayuwan 'yar mutane yaya zamuyi, could you imagine wai kan ta bata masa project shine ya dauke ya kaita har office tayi defending, tun safe nace ya dawi da ita gida ban san ina ya kaita ba gashi ya kashe wayansa, duk yanda yaje zaizo ya sameni ne a gidan nan..... Ire iren fa'dan da Engr kekanyi kenan. "Nazif ya isa haka ka daina fa'din maganganu haka, bamu san wani hali suke ciki ba, nasan Irfan bazai abunda zai cutar da ita ba, mudai muyi addu'an Allah bayyana su...... "Nadiya kuwa cike da mamaki take kallon dad din nata, zuciyanta na raya mata wani al'amari daban... 9:32pm "Mamie gobe insha Allah zanje Garko na kar'bo magani wa Dada, Sadiq ya fa'di sanda yake jefa lipton cikin mug, Mamie ta jinjina kai kana tace amma motar naka zaije kuwa naji kaci ka buga ta, "Gya'da mata kai Sadiq yayi yace zataje Mamie bamba ne kawai ya dan bugu, Toh Allah ya kaimu ya sa kuma a dace, Mamie ta fadi sanda Ruqayya ta shigo parlorn. Sannu yaya Ruqayya ce. Murmushi ya sakar mata me cike da fassarori kadin yace yauwa sannu lil sis ya shirye shiryen fara jami'a. Murmushi tayi ta dan sunne kanta kana tace ana kai yaya. Toh Allah ya taimaka Sadiq yace. "Ameen suka amsa gaba dayan su. "Wani takarda Ruqayya ta mika wa Mamie kafin tace" Mamie dama dazu mutanen nan suka kawo maki daga *Nile University* Da sauri Mamie ta kar'ba tana dubawa, murmushi ta soma tana fa'din alhamdulillahi, ku gani sunyi min approving zan fara girka abinci a Cafeteria din Nile University. Gaba daya farin cikinsu ya kasa 'boyiwa, Allah sarki haka Allah kanyi lamarinsa, lokaci guda sai kaga 'kofan samu na bu'de maka. Ga Sadiq ya samu aiki a M&M Builders ga Mamie ta samu sana'a Babban University a Nigeria kaman Nile University..... "Gani yayi ta takure tana faman cije le'be, ta'be baki ya 'danyi kafin yace " Ke meke damunki. Ba tare da ta kallesa ba tace cikina ke ciwo. Cikin ko in kula yace ciwonku na mata I guess... Kallon mamaki ta bisa dashi yaya akayi ya gane, girgiza kai tayi fuska a tamke tace ni bance ba. "Ai dama bance kince ba, ya fa'di sanda ya mike ya saka hannu a aljihun wandansa yaji alamun abu, da sauri ya ciro yana kalla, Shortbread biscuits ne guda biyu, baisan sanda murmushi ya kifce masa ba, Allah sarki, Allah maso bayinsa bacin haka, baisan wani dalili bane zaisa sa saka shortbread cikin aljihunsa ba, quiye alright ya sani yana son shortbread shine best biscuit dinsa amma me zai kawo shi cikin aljihun wandonsa, wata zuciya tace wnn shine taimakon Allah, hamdala yayi kafin ya bude biscuit din, daya ya dauka ya mikawa Deejah daya, kasa kar'ba tayi sai juyi take, nan fah Irfan yaga abun nata da gaske ne, nan hankalinsa ya tashi sosai, zama yayi gefenta yana mata sannu, duk ya rasa wanne zaiyi, wani goran faro ya hango can gefe, da sauri ya dauko yaje waje yanda ruwa ke tsiyaya da shike har yanzu ana dan yayyafi, wanke goran yayai kana ya taro ruwa a ciki. "Gefenta ya zauna yace" tashi kisha ruwa, girgiza masa kai tayi alamun a'a, ya 'danyi shiru yana binta da kallo, bai kuma cewa komai ba ya koma gefe ya rafka uban tagumi, lallai babu nawan da yafi karfin jarabta daga ubangiji, yau shi Irfan shine mota abinci ruwan sha wajen barci duk suka fi karfinsa a 'dan lokaci 'kan'kani lokaci, lallai Allah ya isa bawa yaji tsoronsa, zai iya canza lamarun bawansa a lokacin daya so...... tunaninsa ne ya yanke sanda sukaji karan tafiyan mutane sun doso yanda suke. Da sauri ya mike yana leke leke, itama Deejah mikewa tayi da kyar tana raba idanu. "Muryan mutanen suka soma jiyowa, kai Oga yaufa bamuyi kamu ba, nifa a bu'kace nake ma, gashi yau Ester bata fito patrol ba, ko wacce irin mace na samu zan sauke bukata na..... " Tashin hankali gobaran gemu, tashin hankalin da Deejah ta shiga ko 'kafan kama na Irfan beyi ba....... 👸🏻Queen Samy😍💋💄........ [8/19, 06:25] Umar Dalha: 🌗🌗🌘🌘 *Mallakin Waye* 22 _I sincerely dedicated this chapter to all my fans, you guyz ave no idea how much you mean to me, ILYSM❤_ *#Always 2geda👌🏼* "Mamie tayi masu treating duk wani wounds dake a jikinsu, sosai suka tausaya masu da jin wnn labari nasu me cike da al'ajabi da tausayawa, Deejah da Ruqayya suna dakin Ruqayya a can tayi wanka Ruqayya ta bata kaya ta kintsa jikinta ta saka. "Irfan ya dubi Sadiq yace" wato a gaskiya Sadiq samun mutane irinku a wnn zamani nada matukar wuya, thank you very much. "Murmushi Sadiq yayi kafin yace" haba Irfan ka daina fadin haka pls ai duk wanda ya taimaki wani kansa ya taimaka. Irfan ya danyi murmushi yace hakane, wayan Sadiq ya amsa ya shiga neman layin Ammah, bugu biyu Ammah ta daga da sallama lokacin suna tsaka da zancen komawa station itada Engr. Jin muryan irfan yasa Ammah mikewa tsaye babu shiri tana fa'din" Irfan me ya faru daku daga ina kake kira, ina Deejah. "Ammah calm down pls, muna nan lafiya muna kan hayanmu ta dawowa gida. Engr ne yayi saurin amsar wayan ka kara a kunnenesa. "Ashe bakada hankali Irfan, tinda nake da kai baka taba ganin bacin raina ba koh, toh ina mai tabbatar maka karka kuskura kayi abunda zaisa raina ya baci, duk yanda kuke maza ku taho gida.... daga haka Engr ya katse ko sauraren Irfan baiyi ba. Lallai Ran daddynsa ya baci, bai taba jinsa cikin yanayi irin haka ba. "Sadiq ne ya shigo dakin dauke da abinci yake fadin "friend bismillah fah kai bakaci komai har yanzu ba. "Girgiza kai kawai Irfan yayi yace" na gode Sadiq hankalin iyayenmu ya tashi, we need to go, daga haka yasa kai ya fito, dole Sadiq ya biyo bayansa. "A parlor suka tarar haukan Dada ya tashi sosai sai fama ake da ita, ta kankame Deejah tana fadin babu mai rabasu, Deejah kuwa sai kuka take dan sosai Dada ta kankameta numfashima da kyar take. "Da mugun mamaki Irfan ke kallon lamarin, Mamie ta karaso wajensu da sauri take fadin" yanzu nakecewa Ruqayya ta kiraku, kuzo ku taimaka ku kwace Deejah hannun Dada. Sadiq ya karasa ya soma lallashin Dada yana mata wasa da en dabaru dan ya samu ya kwaci Deejah, wani tokari takai wa Sadiq saida ya kwanta, " kar ka kwace mun 'diyata, kar kazo kusa dani.... tana huci take fadin haka tana hararan Sadiq, nan fah ta shiga ma'kure wuyan Deejah tana fa'din " sun kashe mun diya sun kasheta...... " Ai a tamanin Irfan yayi wata tsalle dukda dingishin da yakeyi bai hanasa capko Deejah ba, suka shiga kokawa da Dada, ciko yakushi duk bai hana Irfan kwacen Deejah ba, Deejah kam bata san sanda ta rungume Irfan ta 'kan'kanmesa cikin jikinta, Ya Salam wani shokin ne kawai ya dirar wa irfan, sun jima a haka, a hankali ya zameta daga jikinsa, ya mata masauki kan kujera,Mamie ta dubi Ruqayya tace maza kawo mata ruwa ta sha, da sauri Ruqayya ta kawo mata cup din ruwa ta mikawa Irfan dake zaune gefenta, hannu Irfan yasa ya kar'ba ya dubi Deejah da har lokacin jikinta na 'bari sabida tsoron ma'kurin Dada data sha, in a soft voice yace" have some water, dago ido tayi tana kallonsa sai ta samu kanta da kasa masa musu, a hankali tasa hannu ta karba ta soma sha, Sadiq kuma tuni yayi ta maza ya shige da Dada 'daki ya kelleta. "Sosai lamarin yabawa Deejah tsoro, haka kawai taji mahaukaciyar ta shiga ranta, haka nan dukda zafin makura datasha bata so aka raba ysakaninsu ba. Jikinta duk ya mace sabida shauki. "Har waje su Mamie da Ruqayya suka raka su yayinda Sadiq yaja su zuwa gida...... "Safwan ne zaune gaban Yakumbo mahaifiyarsa nasiha take masa gameda da duniya," Safwan kaga ku biyu rak Allah ya bani daga kai sainmarigayi yayanka, gashi shima yau baya nan saura kai kadai, Safwan ina so kabi duniya a sannu sann idan ka tashi aure ka auri matar kirki, abu na gaba bance karka rinka zuwa duba Aziza ba 'yarka ce tinda 'yar wanka ne, amma ko kadan bana so kana alaka da wadann mutane dan basu da mutunci basu san mutunci ba. "Ta'be baki Safwan yayi ya mike yana fadin, Yakumbo Aziza dai jikarki ne kuma yar yaya nane dan haka babu yanda za'ace mu rabu da ita ni kinga fita na ma can na nufa..... baki sake Yakumbo ke bin Safwan da kallo har ya fice tama rasa kalma guda a bakinta balle ta masa magana. "Tunda suka karyo kwanan LifeCamp zuciyan Sadiq ta kuma jaddada masa anya Irfan ba 'dan Engr Nazif Mumtaz bane President na M&M Builders, wata zuciya tace ka dakata dai kaga yanda kuka nufa, da wnn tunani har suka iso makeken gate din gidan Engr Nazif Mumtaz. "Sadiw ya dubi Irfan yace" dama kai dan gidan nan ne, murmushi Irfan yayi yace kasan Dad dina ne sanda ake hangame masu first gate. "Nasansa jiya jiya yayi employing dina a company dinsa, mutumi mai mutunci da sanin darajan dan adam, murmishi kawai Irfan yayi ba tareda yace komai ba, Deejah kuwa cewa tayi a ranta tabbas kayi gaskiya Sadiq, Engr akwai sanin darajan 'dan Adam daidai lokacin da second gate ta gama zugewa ta bude dan da sensor na jikin mota take amfani....... _Kuyi hakuri da mistake da ya faru a page 21, instead sai nayi numbering dinshi page 20, my mind was somewhere else😀 you guys should bear with me pls. Labarin bai canza ba daidai yake tafiya👌🏼_ 👸🏻Queen Samy😍💄💋........... [8/19, 06:25] Umar Dalha: 🌗🌗🌘🌘 *Mallakin Waye* 23 "Sallaman su a kofar parlorn yayi daidai da jan hankalin illahirin mutanen dake parlorn, Irfan ne ya soma sako kafarsa da niyyan shigowa, Cikin tsantsan 'bacin rai wanda ya rufe idon Engr ko kula da yanayin Irfan beyi ba ya mike ya nufe sa, baiyi wata wata ba ya sau'ke wa Irfan lafiyayyar mari ji kake tasss 'karan marin da Engr yayiwa Irfan. "Ba Irfan kawai ba harta su Ammah da Nadiya dake zaune cikin parlorn saida sukaji shock da wnn al'amari, Deejah da Sadiq dake 'ko'karin shigowa ai tuni suka kafe 'kafarsu ta kasa 'karasawa ciki. "Da mugun mamaki Irfan ya dago yana duban mahaifin nasa sanda yake dafe da 'kuncinsa, abune da bai ta'ba shiga tsakaninsa da yaransa ba, lallai ran maza ya 'baci. "Rai 'bace Ammah ta taso tana fa'din" meyasa zaka maresa Nazif, baka ganin yanayinsa ne, ka bari muji ta bakinsa. "Engr na huci yake fadin" me zamuji me zaice mana, bansan rashin hankalin Irfan har yakai haka ba, au wato zamanka a turai har yakai ka dauki budurwa sukutum ka gudu da ita....." Ya isa haka! Ammah ta fadi cikin kakkausar murya hannu tasa ta ei'ko Irfan wanda har lokacin yake nan kaman mutum mutumi, je just couldn't believe it wai daddy ne ya maresa yau. "Kasa zama Irfan yayi dan kuwa tuni fuskansa tayi jazur zuciyansa na tafarfasa, shi ba zafin marin bane ya damesa, no zargin da daddy ke masa ne, me yake nufi kenan, yana nufin shi din 'dan iska ne ko me. Rai 'bace Irfan ya juya ya fice daga parlorn gaba daya..... Kallo daya yayi wa Deejah ya dauke kansa zai wuce, itakam kasa kallonsa tayi, Sadiq ya soma binsa yana kiransa ko saurarensa beyi ba, sashemsa ya shige ya kulle kansa. "Ammah ta riko hannun Deejah suka shige parlorn yayinda Sadiq ya take masu baya, Ko kadan Deejah ta kasa daga ido ta kalli Engr bata sani ba amma kullum girmansa a idonta karuwa yake, saidai yau abunda yayiwa Irfan sosai ya ta'ba zuciyarta. "Sadiq! Engr ya kira sunan Sadiq yana mai kallonsa cike da mamaki, Sadiq ya 'karaso yana mai rusunawa yake gaida Engr. Nan Sadiq ya kwashe komai ya fa'da masu, nan fah Engr ya dada harzu'ka yana fa'din" banda rashin hankali irin na Irfan yanzu da wani abun ya samesu fa, snn ya kama ya dauki yarinya ya tafi da ita tayi kwanan daji fisabilillahi......Deejah kam tune ta sulele ta gudu daki dan kuwa kirjinta barazanr tarwatsewa take sabida bugawa da take da sauri da sauri dama har yanzu zuciyanta bata daina tunanin mahaukaciyar nan datayi ba, snn sai yanzu mafarkinta da takeyi da wata mahaukaciya ya dawo mata kwanyanta. " Nan fah Sadiq ya shiga bawa Engr baki yana nuna masa faruwan hakan mu'kaddari ne daga Allah. "Daga karshe Engr da Ammah sukayi godiya wa Sadiq kafin ya mike da niyyan tafiya, Amma tace a'a baka tafi haka nan ba baka sha ko ruwa ba... ta juya ko zataga daya daga cikin ma'aikata idonta ya sauka kan Nadiya dake bin Sadiq da wani asirteccen kallo dan kuwa sarai ta ganesa. Ehen yawwa Nadiya kawo masa abin ta'bawa Ammah tace tana mai kallon Nadiya, sai sann idon Sadiq ya sauka kan Nadiya for sure ya ganeta, maras kunyan yarinyar nan sunan da zuciyansa ta lakabawa Nadiya. "A'a wllhi ba komai yanzu zan tafi ma ai, Sadiq yace yana dan shafa kansa. Engr yace no Sadiq ka zauna ka huta ka dan taba wani abu bazan ji dadi kazo har gidana ka tafi hakan nan ba, feel at home kaji. "Babu yanda Sadiq ya iya dan kuwa Ogan nasa ya gama dauresa dole ya zauna ba don yaso ba, Ammah da Engr mikewa sukayi suka nufi garden din dake cikin gidan dan tattaunawa.. "Yatsina fuska Nadiya tayi sanda taga Sadiq ya daure fuska tamau kamar bai ta'ba dariya ba, Zama tayi ta mike fararen sawayenta ta saka earpiece a kunnenta ta shiga kwalawa Zulai kira... babu shiri Zulai ta bayyana a gabanta, a dakile ta kalli zulai kafin tace ki serving wnn, ta fadi tana mai nuni da Sadiq... "Kutt, kaman ya mi'ke ya kai mata naushi haka yaji dan takaici, daba don kar ya fice Engr ya gansa ba da tuni yayi tafiyarsa. "Cikeda ladabi zulai ta amsa kafin ta wuce kitchen dan aiwatar da umarnin Nadiya. "Cikinsu babi me cewa kowa cikanka haka suke zaune a parlorn, banda sanyin ac da karar tv dake tashi a hankali bakajin komai sai kamshin gidan 'yan gayu dake wanzuwa cikin makeken parlorn. "Zulai ta jere gaban Sadiq da kayan makulashe da tande tande da kuma shaye shaye... ko kalla Sadiq beyi ba balle yayi tunanin ci ko sha, jiran lokacin da ya diba yake ya cika ya tashi ya cika ma rigarsa iska. "Wayansa ne tayi ringing take kyakyawan fuskansa ta cika da annuri ganin 'kanwarsa ce kuma sahibarsa me kira. "Hello my little ya akayi ne, kinji shiru ko, kar ki damu na kusa dawowa.... yayi wata smile da zan iya kira killing smiling kafin yace I luv you..... Nadiya da earpiece ke manne kunnenta ashe gaba daya hankalinta naga Sadiq😂, yatsina fuska ta danyi tace ko ma waye wann zai gwada yanga oho. Haka kawai ta tsinci kanta da jin haushin wayan da yayi, a fusace ta mike ta tsaya a gabansa. "Ko kallo bata isheshi ba balle ya tankata." Malam kaci abinda aka kawo maka ka tashi ka tafi pls dan nasan abunda ka zauna ci kenan, coz your presence irritates me. "Sai snn Sadiq ya dago ido yana watsa mata mugun kallo cikeda tsana kafin yace" and who ordered anything da zakice naci abinda ya zaunar dani. Mind you karki nemi raina min hankali, karamar yarinya dake sai rashin kunya... ya girgiza kai kafin yace tir da hali irin naki, daga haka ya mike yasa kai ya fice daga parlorn... kallo ta bisa dashi gamida jan tsaki tana maijin haushin kanta meyasa ta masa shiru ya gaggaya mata maganganu yana yaron babanta. Rai bace ta nufi stirs..... "Aziza ce zaune saman mota a parking lot ta fa'da kogin tunanin abin kaunarta da baisan tana existing ba wato Irfan, har Safwan ya gama parking motarsa a gefe Aziza bata sani ba, murmushi yayi ya karaso yanda take yana fa'din "Azee baby, tsalle tayi ta diro daga saman mota sanda ta jiyo muryansa taga ya nufo yanda take, da gudu ta tafi ta rungumesa tana fa'din" oyoyo Uncle Safff, hannunta ya riko suka nufi cikin gidan yana fadin" tunanin me kike ke kadai a waje. "Juya ido ta waniyi kafin tace" Uncle Safff am in love..... Dariya Safwan yayi yace iyye ashe daughter na ta girma, who is the lucky guy.... Tayi wani murmushi tana juya ido kafin ta soma masa hiran Irfan... "Hajiya nifa gani nake kamar aikin bokan nan bayayi ki duba ki gani har yanzu shiru, yace Engr da kansa zai nemeni gashi babu labari, anya kuwa bazamu canza boka ba, Laila ta fadi haka cike da damuwa. "Dariya Hajiya Karima tayi kafin tace" kai dadina dake bakida ha'kuri kamar zawo, yo ba shekaran jiya jiya aka soma aikin ba, ki jira ki gani harta uwarsa sai mun basa izini ya gaisheta balle 'ya'yansa dasuke hanasa aure. "Laila ta sau'ke ajiyan zuciya tace hakane Hajiya ai na yarda dake.... daidai nan Safwan da Aziza sukayi sallama suka shigo..... 👸🏻Queen Samy😍💄💋....... [8/19, 06:25] Umar Dalha: 🌘🌘🌗🌗 *Mallakin Waye* 24 "Yana nan har kusan 'karfe 5:pm a sashensa, zaune yake cikin lallausan sofa da ya 'karawa parlorn kyau da annuri, yana sanye cikin 'bakar riga maras hannu gaban rigan an rubuta _Armany_ wandon jikinsa kuwa three quater ne me ruwan toka, kallon tashan ball yake amma da alama hankalinsa gaba daya baya wajen. "Sai yanzu yake da'da jin tsanar mata a ransa, tsakaninsu da mutane babu komai sai sharri, bacin haka meyasa daddy zai masa mummunan zargi gameda Deejah, for goodness sake har ya gama zamansa a States bai ta'ba bin mace ba saida ya dawo nan, why on earth zaiyi haka a rayuwansa, tun tasowarsa tun yana 'karami daddynsa bai ta'ba 'daura koda 'dan yatsa a jikinsa da sunan duka ba sai gashi yau har marinsa yayi, and the most annoying thing din shine akan mace ya maresa. Hiss yayi gamida mikewa ya nufi yanda yake motsa jiki a cikin sashen nasa, ya jima akan keken motsa jikin har yanzu fuskan Deejah yake gani akanta daddy ya maresa har yake zarginsa. Tsaki ya kuma ganin bazai bar tunanin ba yasa sa daukan car key ya nufo waje... "Deejah Nilam Amir da kuma Aiman ne zaune a farfajiyan gidan suna wasa kaman yanda suka saba mussaman dashike jiya sunyi missing dinta, ita kuwa hankalinta gaba daya naga sashen Irfan ko Allah zaisa ta gansa, dan ta 'kagu tasan halin da yake ciki. "Aiko yana fitowa sukayi ido hu'du, yayi matukar yin kyau shigar ya kar'besa tamkar balarabe zalla babu surki haka ya fito. Kallo daya ya mata ya dauke kansa ko takan 'kannensa dake wajen bebi ba ya nufi parking lot. "Nilam ce ta fara hangosa ta tafi da gudu ta rungumesa nan su Amir da Aiman ma suka mara mata baya. "Ko kadan Irfan bai wani sake da 'kannen nasa kaman yanda ya saba ba, fuska a daure ya hamasu karasowa yanda yake, wann al'amari ne da basu ta'ba gani ba, dukda yayan nasu miskili ne amma ko ka'dan baya hantaran 'kannensa snn yana jansu a jiki yana tsananin sonsu, dan haka gaba daya sai suka sha jinin jikinsu harta Nilam 'yar gaban goshin nasa. Ita kanta Deejah saida abun ya mata wani iri dan bata ta'ba ganin yayi hakan wa 'kannensa ba. "Ammah dake zaune kan resting chair a balcony sosai abin ya bata mamaki lallai ran Irfan ya 'baci, amma fushinsa bai kamata ya shafi 'kannensa ba. "Cikin tsanaki yake tu'kin motar 'kirar _Camryy Anaconda_, bai tsaya ko ina ba sai Amigo, koda ya shiga zama yayi ya kasa ordering komai, kaman daga sama Ahidjo ya hangosa shima shigowansa kenan. "Tun daga nesa Ahidjo yake fa'din" what a coincidence! "Kallonsa kawai irfan yayi gamida yin kasalcecciyan murmushi wanda take dabi'ansa ne, Ahidjo ya saba da miskilancin Irfan tu a US dan haka baiji komai ba da ya masa haka. "Guy what's up, Irfan ya fa'di sanda Ahidjo ke zama seat next to him. "Kallonsa Ahidjo yayi yana murmushi kafin yace" you will never change Irfan, will you?, na dauka Nigeria zai canza ka ashe nothing has changed. Kai na tunama ashe fada mukeyi da kai, I was waiting for you jiya zaka zo ka dauke ni, babu kai babu labarinka and your phone baya shiga, bakaga wuyan danasha ba, kai yesterday was awful.. "Har yanzu Irfan bai ce masa komai ba sai wasa da car keys dinsa da yakeyi, Ahidjo ya kura masa ido sai yanzu ya kalli alamun ciwo a jikin Irfan. "Guy me ya same ka haka, why are you wounded. "Au sai yanzu zaka tambayeni bayan ka gama zubannaka, Alright fine now that you asked zan fada maka, wadan nan ciwo daka gani is all because of you, zaro ido Ahidjo yayi kafin yace " ni kuma, ban gane ba Irfan pls spell it out. "Kaman bazaice komai ba sai kuma ya labarta wa Ahidjo yanda lamarin ya kasance, saidai bai fada masa yanda sukayi da Engr ba, Sosai Ahidjo ya tausaya masa..." Kai friend am so sorrry, danasan haka zata kansance wllhi da ban kiraka ba. "Kallonsa Irfan yayi a kaikaice kafin yayi murmushi yace" just look at your self, jibi yanda kake wani apologizing as if you were at fault. Allah ya kaddara hakan zai faru koda kai ko babu kai. "Ahidjo yayi murmushi yace, Dude da'dina da kai akwai tawakkali da matso da Allah kusa, Irfan yayi murmushi ba tareda yace komai ba. "Sun jima suna fira kafin suka mike suka nufi gidansu Ahidjo dake Asokoro.... "Misalin 'karfe 8:pm Engr yayi kiran Deejah dan tin dawowansu magana bata shiga tsakaninsu ba, sosai ta tsinci kanta da mugun fa'duwan gaba, zaune ta samesa a garden hasken fitulu ya gauraye ko ina yana sanye da fara kal din jallabiya haka nan idonsa manne da medicated glass hannusa dauke da news paper yana dubawa. " 'Kirjinta ya tsananta fa'duwa sanda taga ya dago kai sukayi ido hudu, yau kam fuskansa a 'dure tamkar bashi ba, muryansa me cike da 'kwarjini taji ya mabato sunanta yace bismillah, "A hankali ta soma taka 'kafarta tana sanye cikin doguwar riga ta atampa da hijabi daidai gwiwarta, tsugunawa tayi ta soma gaishesa, a dake Engr ya amsa kafin yace tashi ki zauna, 'kirjinta na ci gaba da bugawa da sauri da sauri haka ta mi'ke da kyar ta zauna a 'daya daga cikin kujerun. "Shi kansa Engr ya lura da yanayin Deejah bata sake yanda ta saba sakewa dashi a da ba, zuciyansa ta shiga tambayansa wai me kake ji gameda Deejah ne, wata 'bangare na zuciyansa tana son kallon Deejah a matsayin uwa gasu Nilam, amma 'bagare mafi rinjaye 'kasan zuciyansa tafi kallon Deejah a maysayin 'yar uwa gasu Nilam. Sun jima kaman babu wanda zai yi magana cikinsu, sai jiyi sautin rufe jarida taji alamun yana rufe news papers din, ajiyewa yayi bisa table din dake gabansa kafin yayi gyaran murya. Dai dai lokacin da motar Irfan ta sako hancinta cikin farfajiyan gidan........ 👸🏻Queen Samy😍💄💋..... [8/19, 06:26] Umar Dalha: 🌘🌘🌗🌗 *Mallakin *Waye* 25 "Gaba daya Deejah da Engr kallonsu ya koma ga Irfan dake faman parking mota cikin parking lot, tun daga nesa ya tsare Deejah da idanu, besan meyasa ba ganinta da yayi yasa zuciyansa yin sanyi saidai haka kawai zuciyansa bataji da'din ganinta da Engr zaune a garden ba. Yana isowa kusa dasu dauke kai yayi snn yayi wucewarsa sashensa. "Engr yamaida dubansa ga Deejah wacce ta bi irfan da kallo har ya 'bace ma ganinta, Sau'ke ajiyan zuciya Engr yayi kafin ya furta "Deejah". "Da sauri ta bar kallon sashen Irfan gamida saita hankalinta waje guda tace" Na'am Daddy, "A zuciyansa ya maimaita "Daddy", bata ta'ba kiransa da daddy ba sai yau, kullum Sir take ce masa gashi yau ta kirasa da daddy, kawar da tunanin yayi kafin yace" tashi kije we will talk some other time. "Cikin sanyin jiki ta mi'ke cike da rusunawa tayi masa sallama ta shige ciki...... "Nadiya dake tsaye window din 'dakinta kan idonta komai ya faru, girgiza kanta tayi kafin ta furta " now I get it, so that was the reason why daddy was so panic sanda Deejah da ya Irfan suka 'bace.... sauke labule tayi kafin ta furta " no way dole nasan meke shirin faruwa a gidan nan, daga haka ta sauko down stirs ta nufo waje.... "Engr kuwa mikewa yayi ya nufi sashen Irfan nan Nadiya tabi bayansa a hankali ta la'be jikin windown parlorn Irfan. " Zaune ya samesa yana shan fresh milk ga pic din momyn sa ri'ke a hannunsa. Kallo 'daya Irfan yayi wa Engr ya kauda kansa gefe. "Engr ya fuzar da iska kafin ya zaune kusa da Irfan, ya 'bata lokaci sosai kaman bazaice komai ba sai kuma yayi gyaran murya ya dafa kafa'dun Irfan yace" Son regarding what happened earlier am sorry, nasani duk da ni mahaifinka ne, I shouldn't have slapped you, I should have let explain first......." Dakatar da Engr Irfan yayi ta hanyar girgiza kai ya soma fa'din" Daddy you don't need to apologies to me, you're my father, besides marina da kayi it doesn't hurt me, what hurts me the most shine zargin da kayi min daddy, and sai yanzu na gane saboda me kayimin wnn mummunar zargin, it's because of Deejah. "Engr ya dan fuzar da iska dan baya so zancen yayi nisa tsakaninsa da 'dansa, a hankali ya furta" ya isa haka Irfan na mareka ne sabida banaso na rasaka sabida next time kasani akwai hanya me kyau da maras kyau na aiwatar da komai, you need to get some rest...... " Idanuwan Irfan sun ka'da sunyi jazur yake kallon Engr kafin yace" Yes Daddy sabida Deejah ne, because you love her, because you don't wanna loose her......." Da mugun mamaki saman fuskan Engr yake bin Irfan da kallo, shi yake kalla yake cewa son Deejah yake, a hasale ya katse Irfan " Enough Irfan! "Irfan ya mike yana ci gaba da fadin" gaskiya na fadi daddy son deejah kake yi idan ba haka ba meyasa bazaka kebe ka tattauna da ma'aikatan gidan nan ba sai ita, just admit it....,,, " Wata mari meji da lafiya Engr ya sauke wa Irfan saida ya dur'kusa, dafe 'kuncinsa yayi ya dago yana duban daddynsa, bai ta'ba ganin 'bacin ran da ya gani kwance samar fuskansa ba, "Are you stupid or what, ni kake tuhuma ina mahaifinka, you better be careful. Idan shaye shaye ka fara gwara tun wuri ka daina kafin kaga asalin 'bacin raina, daga haka Engr yasakai ya fice daga sashen Irfan. Har ya fice Irfan bai sake 'kuncinsa ba snn bai daina kallonsa ba. "Zuciyansa na masa wani irin zafi, for the first time da ya ta'ba samun sa'bani da mahaifinsa tun tasowar sa, this is all because of mace, macen ma Deejah nanny, why why this, da gaske son Deejah yake, meyasa ko ka'dan feelings din da yake ji for her baya raguwa saidaima 'karuwa da yake each and every second, toh idan kuwa daddynsa son Deejah yake he needs to get far away from her. A hankali yayi tsaki ya furta" she's my problem here.... "Nadiya dake la'be jikin window sosai lamarin ya bata al'ajabi, kama kumkuminta ta 'danyi tana me ri'ke ha'barta kafin tace" Toh wai shin Zuciyan Deejah *Mallakin Waye*, I needs to find out, da wnn tunani ta wuce cikin gida.... "A parlor ta samu Ammah na kallon labarun tara, Ammah ta bita da ido kafin tace ina kika fito, Nadiya ta dan langa'be kai ta 'karaso ta kwanta jikin Ammah, kafin tace na fito wajene na dan sha fresh air. "Ammah ta jinjina kai kana tace" kin ganemun yayanku ya dawo? Tashi Nadiya tayi ta zauna kafin tace" ya dawo Ammah, but he seems depressed, I wonder meke damunsa haka, ko dan marin da daddy ya masa ne. "Ammah tayi shiru kafin ta ynkura ta mike tana fadin" I need to check on him. Nadiya tace gaskiya kam he needs you granny, barin lekasu Deejah dasu Nilam. "Dakin Deejah Nadiya ta wuce yanda take jiyo hargowansu Nilam dasu Amir, Deejah na tsakiyan su tana masu story nan Nadiya ma ta zauna aka ci gaba da ita, kaman ba ita bace da ke hantaran Deejah, ita kanta Deejah saida abun ya bata mamaki... "Knocking Ammah keyi a kofan Irfan yaki budewa, saida yajiyo muryanta kafin ya mike ya bude mata, kallo Ammah ta bisa dashi fuskan sa tayi jazur haka nan idanunsa wande suke farare sol sun koma jazur. "Komawa Irfan yayi ya zauna bisa sofa bayan ya bu'de mata, ajiye plate din abincin dake hanunta tayi saman center table kafin ta zauna daf dashi, kallonsa takeyi a lokaci guda tana nazarin yanayinsa, hannayensa ta rike tace" I now you must be hungry maza kaci abinci, ta dauko plate din da spoon ta diba cikin spoon tace" oya open your mouth, "Murmushi Irfan yayi yana kallon Ammah tun yana yaro idan yayi fushi ita ke calming dinsa, girgiza kai yayi yace" Ammah banida appetite, I can't eat anything now. "Ammah ta ajiye plate din bisa table dan tasan bazaicin ba ko yaya tayi, ta dawo da hankalinta ga Irfan kana tace" Irfan, duk 'da na gari baya fushi da mahaifansa, abunda kayi shi kannenka zasu gani suyi koyi, snn har yaushene zakuyi watsi da wnn mummunar 'dabi'a ta turawan yamma huhm Irfan. "Ammah pls, ni ba fushi da daddy nake ba, am just tired of this place ne kawai, am going back to the States......" What! Ammah ta 'katsesa kafin tace" no way Irfan, babu yanda zaka je kaji na fada maka, kar na sake jin kace zaka koma America, daga haka Ammah ta mike ta barsa nan wajen. Bayanta yabu da kallo kafin ya girgiza kai yace" dole na tafi I can't stay here, mikewa yayi saman sofa gamida lumshe ido..... *Two days later*...... "Ko Office bezuwa tin bayan faruwan wnn al'amari, Sadiq ya dubasa a Office dinsa yauma baya nan, yana jin nauyin tambayan Engr dan haka ya yanke cewa kawai bzi dubosa a gida yau ida ya tashi a aiki. "Hakan kuwa akayi, daga Ofiice gidansu Irfan ya wuce, tin daga nesa ya hangota yauma cikin shigar data saba wato shigar turawa tana tsaye gefen yanda aka ke'be Ostriches tana jefa masu abinci. "Tsaki yayi a fili ya furta" maras kunyar yarinyar nan tana nan, dan ji yayi dama baizo ba sabida ganin Nadiya dayayi but babu yanda ya iya tinda ya shigo....... 👸🏻Queen Samy😍💄💋......... [8/19, 06:26] Umar Dalha: 🌘🌘🌗🌗 *Mallakin Waye* 26 "Kallo Nadiya tabi Sadiq dashi har ya shige, tsuka tayi gamida ta'be baki" shikuma wann sai shegen girman kan tsiya gashi ba kowa ta fa'di sanda taci gaba da jefawa Ostrich abinci. "Haba Irfan abunda kakeyi kwata kwata be dace ba, for goodness sake akan me zaka dauki fushi da mahaifinka, ko meye yayi maka bai kamata kayi judging dinsa ba matu'kar ba dokan Allah ya take ba, da ka dena zuwa Office, are you planning to quit the job or what, haba Irfan kayi tunani kaifa Allah ya maka gata tunda ya bar maka naka mahaifin a raye, snn yana tsananin sonka yana kula da kai, inaga wa'enda babu nasu iyayen, duk wann ni'ima da Allah yayi maka sakayyan da zaka masa kenan, ka tuna yardan Allah na tareda na iyaye, kaman yanda ka rabu da momynka lafiaya kayi fatan rabuwa da daddynka lafiya. "Kallon Sadiq Irfan yayi kafin ya murmusa yace" na gode friend, you're indeed a good friend Sadiq, I was planning to back to the States, amma kalamanka sun karyan gwiwa, na fasa tafiya snn zan nemi afuwa wajen daddy da Ammah. "Sadiq yayi murmushi gamida jinjina kai, Irfan ya dan gyara zamansa yace" Friend ya kamata na fa'da maka komai dake faruwa, nan Irfan ya kwashe komai ya fa'dawa Sadiq bai 'boye masa komai ba gameda Deejah.... "Sadiq ya sau'ke ajiyan zuciya kafin yace" Friend the truth is that you're in love.... " What! Irfan ya fa'di yana me duban Sadiq, gya'da kansa Sadiq yayi yace" Of course you're in love aboki na, you love Deejah. "Girgiza kai Irfan ya soma kafin yace" No no, that can't be, ni bana sonta, as a matter of fact bana son mata, they are always causing trouble, na fa'da maka she was the reason da na sami matsala da daddy na for the first time snn kace sonta nake, in short I want her out of my life. "Murmushi Sadiq yayi me bayyana ha'kwara kafin yace" abokina just admit it, wllhi sonta kake amma idan ka kasa ganewa with time zaka gane, snn daddy ba irin son da kake tunani yake mata ba, no sonta yake tamkar 'yarsa yanda yake son sauran yaransa. "Shiru Irfan yayi yana nazarin maganganun Sadiq, Sadiq ya dan dubi agogon hanunsa ya mike yana gyara hulan kansa yace " kasan abunda nake so da kai, tashi muje mu samu Oga, and apologies to him. "Ba musu Irfan ya mike suka nufi sashen Engr wanda yake can tsakiyar gidan daga center. "A parlor suka samesa yana shirya wasu documents, da sallama suka shiga, Engr ya amsa yana cire glasses din idanunsa. "Yana ganin Sadiq fari'an fuskarsa ta 'karu, yana jin son Sadiq tamkar 'dan da ya haifa na cikinsa, dan kwana biyi da fara aikinsa a 'karkashin company dinsa ya gane Sadiq nada gaskiya da ri'kon amana, dan kuwa duk wasu cuku cuku da akeyi a fanni accounting an rage, komai na tafiya yanda ya kamata. "Rusunawa sukayi suka gaida Engr, nan Irfan ya nemi gafaran mahaifinsa kuma ya yafe masa, take komai ya koma normal dama Engr mutum ne me tsanain damu da damuwar iyalinsa, nan Irfan da Sadiq suka ci gaba da shirya documents 'din aka kuma 'barke da hirar Company gaba daya. "Sosai Engr yaji da'din abota tsakanin Sadiq da Irfan ko babu komai Sadiq yaron kirki ne, zuwan Sadiq cikin ruwarsu ha'ki'ka alkhairi ne. "Kai tsaye wajen Ammah Irfan ya wuce da Sadiq dan su gaisa. "Ammah ma sosai ta sake da Sadiq dashike yanada barkwanci, Ammah ta dubi Sadiq tace saifa kayita fama da abokin naka dan miskili ne bana wasa ba, Irfan ya dan langabe kai yana kallonta ba tareda yace komai ba, Sadiq murmushi kawai yayi kafin sukayi sallama da Ammah. "Har wajen da Sadiq yayi parking motar sa Irfan ya raka sa, har lokacin Nadiya na tsaye wajen jiminan sai kallon Sadiq take har ya tada motarsa ya fice. "Daidai 'kofan shiga sashensa suka kusa yin karo hannunta dauke da tray na abinci, kallonta ya tsaya yi itama haka kallon nasa take, sun jima a haka suna aika sa'kon kallonsu ma juna kafin ta sunkunyar da nata idon, dan kuwa gaba 'daya 'kwarjinin sa ya cika wajen. "Gajeren tsaki yayi gamida sa kai ya wuce cikin parlornsa, jiki a sanyaye tabi bayansa, kaman baisan ta shigo ba haka yayi hayewarsa sama dakinsa, so yake ya rin'ka avoiding 'dinta ko zai 'karyata abinda zuciyansa da Sadiq suke gaya masa gameda Deejah. "Ta jima tana zaune parlorn sa ganin alamu bazai fito ba yasata mikewa ta fice, bata san me takeji gameda Irfan ba, amma kasancewa da sukayi na kwana guda a tare yasata jin wani irin babban al'amari gameda shi, zuciyanta ne ta shiga garga'dinta" _Ke Deejah ruwa ba sa'an kwando bane, ina ke ina Irfan, matashi meji da ku'di da kyau, komai ya hada a rayuwa saidai wanda ba'a rasaba, tsaya yanda Allah ya ajiyeki matsayin Nanny_. Da wann tunani ta isa zuwa 'dakinta, wayanta ta ciro ta shiga neman layin Anty Larai haka kawai taji tana son magana da wani nata itama.... *08:13pm* "Engr ne zaune a Office dinsa na cikin gidansa wanda yake a cikin sashensa yana gudanar da wasu 'yan ayyukan sa, Nadiya ce tayi knocking a door din, da shike kofar na glass ne tuni Engr ya ganta, murmushi ya sakar mata kafin yace" come in sweedy. "Tura kofar tayi dashike irin me zugewan nan ne sann ta shiga, kujera me kallon na Engr ta zauna kana tace" Daddy sannu da aiki, idonsa naga computer yace yauwa sannu Sweedy, is anything the matter, ya tambaya har lokacin yatsunsa na kan keyboard idon sa naga screen din computer din. "Daddy dama so nake muyi wata magana. "I guess about your school right? Ya fadi sanda yake ci gaba da aikinsa. "No daddy is about Deejah..... cewan Nadiya...... "Take Engr ya bar abunda yake gamida cire glasses din dake manne idonsa, ya karkato kacaukwam yana duban Nadiya...... 👸🏻Queen Samy😍💄💋........ [8/19, 06:26] Umar Dalha: 🌗🌗🌘🌘 *Mallakin Waye* 27 "Nadiya taci gaba da fa'din" Daddy so nake nasan meke tsakaninku da Deejah. "Shaye da mamaki Engr ke kallon Nadiya kafin yace" Nadiya are you incense, kin kosan da wa kike magana. "Daddy na sani, Deejah tazo gidan nan a matsayin Nanny wanda kowa baya sonta, bayan kai da Ammah babu wanda ke sonta cikinmu amma kywawan halayyarta da 'dabi'unta yasa kowa ya fara sonta, kuma naga yanda kayi reacting sanda suka 'bace da ya Irfaan, Daddy ina so nasan ko kaima......"Enough! Engr ya daka mata tsawan da saida ta firgita, get out of here now stupid girl kawai, ya fadi yana nuna mata kofa. "Jikin Nadiya har na 'bari ta mi'ke ta nufi 'kofa dan bata ta'ba ganin haka daga mahaifinta ba. "Tana ficewa Engr ya zauna yana jinjina lamarin, wai me 'ya'yansa suke nufi ne, shikenan shi bashida daman yaso ko aso shi, baisan ta'kamemmen abinda yake ji gameda Deejah ba, dan haka dole ya 'dibar mata lokaci, sannan maganan aure kuma yanzu yake jin zaiyi aure, take Laila ta fa'do ransa. Ji yayi kawai ya dau wayarsa ya shiga neman layin Laila. "Laila kuwa kaman a mafarki haka taga wayan Engr, haba nan fah ta fita da gudu tana 'kwala kira wa Hajiya, Hajiya na zaune tana bawa Alhj Ma'aruf abinci a baki Laila ta shigo da gudu tana nuna mata screen din waya. Haba nan fah Hajiya ta saki shewa tace kinga abinda nake fada maki ko, magpza dauki ki kalallamesa da kalaman soyayya. Da gudu Laila ta fice balcony ta dau wayan.... *Washe gari* "Kaman yanda ya saba yauma 'karfe 8:30ama ya gama shirinsa tsaf cikin Jampa coffee brown yasha hula zanna bukar, yayi kyau sosai sai ya fito babban mutum, jampa tana kara masa kyau da 'kwarjini, "Hajja ta gama jera breakfast saman dinning, gaisawa sukayi da Irfan kafin yace" pls Hajja inason fresh blended pineapple, cike da jin dadi Hajja ta amsa dan itama kwana biyu da Irfan yayi yajin cin abinci bataji da'di ba, daidai nan Ammah ta sau'ko daga stirs nan suka gaisa da Hajja cike da girmama juna kafin Ammah ta karaso dinning wajen Irfan, cikin sauri Hajja ta shige kitchen ta tarar dasu Deejah da Zulai suna cin nasu break din, 'kamshin turarensa kawai Deejah ta jiyo saida gabanta ya fa'di, "Hajja ta dubi Deejah tace" dan Allah Khadijatu tashi ki markada wa 'Karamin Alhaji abarba kin sansa bature ne wai shi zai sha da safen nan, ni zan hada abinci Hajiya ne ta sau'ko 'kasa. "Deejah ta danyi shiru dan bata son musuwa Hajja, a dan kasalce ta mike ta ciro abarban cikin fridge ta shiga wankewa,... "Bayan ta gama ne ta shirya cikin cup ta dora kan karamin tray tace Hajja na gama, Hajja tace toh Khadijatu kai masa yana kan teburin cin abinci, Deejah ta danyi shiru dan bataso ta hadu da Irfan dukda songaninshi da zuciyanta keyi, ta 'dan langa'be kai tace Hajja ga Zulai bata komai ta kai masa man. Zulai tace cab'di wnn me turanci wa mutanen, yanzu kana zuwa zai hau fada maka abu da turanci gwara dai ke ki kai masa tinda ke kinaji idan ya maki zaki gane. Deejah ta dan harari zulai kawai a dole tasa kai ta shige dan kai wa Irfan drink dinsa. "Irfan kayi kyau kaman kullum ka rin'ka saka manyan kaya Ammah tace tana duban Irfan. Murmushi ya 'danyi kafin yace" no Ammah bazan juri saka wadann kayan ba, gaba daya yanzuma am not comfortable sun takurani. Ammah tayi murmushi daidai lokacin da Deejah ta karaso wajen, "Yana ganin ita ce ya mi'ke yana gyara hular kansa ya rijo hannun Ammah ya manna mata peck yace" Ammah am leaving, idonsa naga Deejah yana jefa mata mugun kallo. A'a ka tsaya mana kasha drini din, Ammah ta fadi, girgiza kai yayi yace no Ammah am Ok ya isheni, besides nayi latti ma already. Daga haka yasa kai ya fice daga parlorn. "Ammah ta juyo ta kalli Deejah yanda tabi bayan Irfan da kallo, a hankali tace Deejah bishi dashi waje, kinji kai masa. "Deejah tayi saurin saita kanta kafin ta iya furta toh Ammah. "A parking lot ta samesa har ya kunna mota, tana tsaye gefen kofar mazauninsa ta kasa cewa komai, tana ri'ke da 'dan tray din data 'daura cup din akai. "Har yayi rivers zai tafi kome ya tuna kawai sai gani tayi glass din motar yana sau'ka, kaman bazaiyi magana ba yace" are you deaf or what, bakiji sanda nace na koshi bane ko me, yayi dan karamin tsaki kafin ya daga glass din yaja motarsa ya bar wajen, yana kallonta ta glass yanda tayi tsaye tabi bayan motarsa da kallo, zuciyansa ne ta shiga masa zafi ko ka'dan baison yayi hurting dinta, tsaki yadan kuma ja a hankali ya furta" dammn everything, kaman zararre ya soma magana shi kadai yana driving , "no way, bazaki zame mun nightmare ba, I need to do something....... "Jiki a sanyaye Deejah ta shige cikin gidan, gaba daya su Hajja basu gane mata ba, misalin 'karfe 11:08am ta shirya tsaf cin doguwar rigar abaya ta yane kanta da mayanin abayan ta fito. "A parlor ta samu Ammah ta rusuna ta gaisheta kafin tace Orphanage take son zuwa wajensu Anty Larai, Ammah tayi murmushi tace yayi kyau Deejah, Ashiru na waje ya kaiki sanda kie son dawowa sai kiyi min waya aje a daukeki, ki gaishe da Larai din. "Cike da ladabi Deejah ta mike ta nufi waje, Zulai dake la'be tana kallon komai a idonta ya faru, tayi kwafa tace shegiya kaman ta shanye kowa a gidan jin kanta take tamkar ba me aiki ba, Allah ka shigo da Anty Laila gidan nan taci ubanki... "Tun daga gate din Orphanage ake oyoyo wa Deejah Anty Larai bata nan sun tafi wani taro na gidajen marayu a cikin Abuja, kai tsaye class din 'yan ajinta ta wuce ta shiga raba masu sweets haba nan Orphanage ya dauka gaba daya, Anty Deejah tazo Anty Deejah tazo. Yusra tana dawowa daga sch ta tarar da Deejah, haba nan fah aka 'buge da hirar club. "Waike yaushe zaki koma zuwa club ne, Yusra ta tambaya sanda ta kafe Deejah da ido dan ba karamin kyau ta kara ba, kana ganinta kasan hutu ya kama jikinta. "Deejah ta danyi murmushi dan yanzu duk wasu abubuwan tashancin da takeyi a da ta daina kafin tace" tab aikam babu rana dan gaskiya iyayen yaran da nake raino suka sani zai iya shafan aiki na. "Yusrah ta tabe baki tace" uhum lallai kam, koda yake ba laifinki bane irin wnn hutawa da kike yi, kinga yanda skin dinki ya koma kaman ba aiki kike ba, ke nima na sami irin aikinki wllhi yi zanyi. "Deejah ta kaima Yusraha dukan wasa a cinya tace" Yussy you will never change, will you. "Yusrah tace ah toh ai gaskiya ne, ki dubi kanki tun daga kayan jikinki ai ansan baki shan wahala. "Ke wai ina labarin Safwan? Deejah ta tambaya. "Kice 'dan iska, cewan Yusrah. Nan suka buge da hiran Safwan saida suka tsayar da ranar leka club kafin Deejah ta wuce wajen Anty larai dan ta dawo lokacin. "Sosai Anty larai taji dadin ganinta, ta tambayeta babu wata matsala, Deejah tace babu komai, Saida Anty larai ta kara mata en nasihohi da shawarwarin zama da mutane kafin Deejah ta mike dan tafiya lokacin an sauko daga jumma'a. "Har waje Yussy ta rakata kafin ta soma takawa dan neman abun hawa dan tana jin nauyin kiran Ammah tace azo a dauketa... "Tafe suke cikin motar Irfan suna dawowa daga masallaci, kai guy wallahi 'kasan nan babu ha'da'd'dun bebs, jiya na zaga clubs sun fi kala nawa amma duk banga wata beb da zance tayi mun ba, haba bebs kam ai se Los Angeles, cewan Ahidjo dake zaune gefen Irfan mazaunin me zaman banza. "Ta'be baki Irfan yayi kafin yace" there you go again, bazaka ta'ba canzawa ba Ahidjo, kaidai maganan mata kawai, mtsw baka da aikinyi wllhi, pls change the subject I beg you. "Dariya Ahidjo yayi yace, guy bazaka gane bane kawai, ina missing los Angeles wlhi,........ Muryansa ne ya tsarke sanda ya hango bayan Deejah dake tafe gefen titi..... taba Irfan yayi yana fadin" Kai Dude ga wata hot fah, yi parking yi parking pls..... 👸🏻 Queen Samy😍💄💋......... 🌘🌘🌗🌗 *Mallakin Waye* 28 "You perfectly well known that bana daukan mace a titi, so babu abinda zai sa na tsaya, cewan Irfan dake shirin hayewa Flyover..... "Ri'ke starry din Ahidjo yayi yana fa'din haba guy don't do this to me pls, ok is it because you giving me a ride? Irfan ban wulakance mana...... "Dole Irfan yayi parking gefen titi badon yaso ba, Ahidojo yace guy rivers fah zakayi, A kufule Irfan ke kallonsa kafin yace" are you trying to annoy me what, tsaki yayi a hankali kafin ya bude motan ya fice ya zagayo mazaunin Ahidjo yace" oya fita kayi driving motan, babu musu Ahidjo ya koma mazaunin driver nan da nan ya shiga yin rivers da motan. "Deejah kam taji anata horn amma ko juyawa batayi ba, Irfan ya ta'be baki gamida turo hulansa gaban goshinsa ya dan kishingi'da jikin seat. "Daidai gefen Deejah Ahidjo yayi parking, 'Yan mata barka dai, ya fadi yana fito da kansa ta glass, juyowan da Deejah zatayi a kufule dan tayi niyan wanke me motan nan, idonta ya gane mata Irfan..., Ahido sai zuba yake inaaa Idon Deejah nakan Irfan ko kyaftawa batayi, Nan fah Ahidjo ya gane hankalinta gaba daya naga Irfan, "Jin shiru yasa Irfan matsar da hulansa yana me jan tsaki, dago kan da zaiyi sukayi ido hudu da Deejah wacce ta kafesa da idanu..., Kallon juna suka shiga yi dukansu biyu, Ahidjo kam sai suka zame masa tv, "Ina kika fito tsakar ranan nan, Irfan ya tambaya sanda Deejah ta dauke idonta daga dubansa. "Gajeren tsaki tayi a ranta shikuma wnn sai kace wani ubana, jibi yanda yake wani tambayan mutum, wnn ko ya girme mun ai befi ya bani wani shekara biyar ba. "Ba tambayanki ne ke ba, ya kuma fadi, "Sai snn tace" Orphanage, "Orphanage" ya maimaita a hankali kafin yace, Oya shige mu tafi, babu musu ta bude backseat ta zauna, Ahidjo kam gaba daya sai abun ya masa wani iri, shidai baisan Deejah a gidansu Irfan ba, zuciyansa ne ta shiga tambayansa to wacece ita... Da haka har suka isa kofan gidansu Irfan, a gate suka ajiye Deejah kafin suka nufi gidan su Ahidjo. "Kai guy itama wnn din kanwarka ce, shiru kaman bazai amsa sa ba sai kuma yace, itace yarinyar da nake fada maka, she's my worse nightmare here, she causes nothing but trouble. "Ahidjo yayi dariya har yana buga starry kafin yace, oh kace mun she's your crush, .... "What my crush, no never, Allah sawake mun, on the contrary she's always annoying me, snn kace she is my crush, "Wani murmushi Ahidjo yayi yana nazarin Irfan, kafin yace" guy yarinyar nan ta sace zuciyanka, I can see it from your eyes. "Shiru Irfan yayi bece komai ba, meyasa mutane suke cewa son Deejah yake, kai kode da gaske sonta yake, toh wai dama hakan son yake,. Idan kuwa hakane, he needs to find out zuciyan Deejah *Mallakin Waye* kafin ya dasa soyayyanta dake shirin masa shigar bazata cikin zuciyansa. cire hulan kansa yayi ya jefa a backseat daidai lokacin da Ahidjo ke parking, a farfajiyan gidansu. "Muje mana Ahidjo ya fadi, girgiza kai Irfan yayi yace" kaje kawai ni zan wuce sai munyi waya, Ahidjo yace alright no prob, gobe dai su mum zasu iso Nigeria insha Allah. "Ok Allah ya kawo su lafiya, Irfan yace kafin sukayi sallama ya wuce gida. "Dakinsa ya wuce ya fada duniyan tunanin Deejah,..... "Nadiya ce zaune a 'dakinta takan tunanin abinda ya dameta, itakam Allah sa Ya Irfan son Deejah yake, idan hakan ta tabbata babu yanda za'ayi Daddy yace yana son Deejah, da daddynta yayi aure ai gwara ya Irfan ya aureta, itafa ta tsani kishiya a rayuwarta, Koda yanzu da babu momynta bata fata daddy ya sake aure itakam tana jin kishin daddy yace zaiyi aure, zuciyanta ya shiga tambayan ta yanzi idan kuma mijin da zaki aura zai maki kishiya fa? Mikewa tayi tana girgiza kai, haba haba never Allah ya tsareni, aiko za'ayi gawa uku a gidan, koni ko shi ko ita kishiyar. "Lumshe ido tayi sanda ta tuna fuskan Sadiq, tayi saurin budewa tanason 'karyata zuciyanta amma inaa, kai wnn shine dan hakin daka raina shike tsole maka ido, Sadiq data raina masa gashi ta kasa yakishe tunaninsa a ranta... "Misalin 'karfe 8:30pm, Engr.Nazif Mumtaz ne zaune gaban mahifiyarsa, cikin nutsuwa yaci gaba da fa'din" Ammah kan magann aure na da Laila ne, inaga lokaci yayi da za'a tsayar da rana, na sani ba lalle yayiwa yaran nan da'di ba, dukda bawai son airen nake ba, gwara nayi sabida takai 'ya'ya na nacikina sun fara tuhumata akan abinda nake da dama akai, idan na zauna babu auren nan gaba abun sai yafi haka. Snn Baba Alhj har yanzu babu lafiya, gwara na cika masa burinsa na auri tilon diyarsa. "Ammah na murmushi tace Alhamdulillah, naji da'din wnn zance naka Nazif Allah ya tabbatar mana da alkhairi, yanzu zan kira Hajiya Kariman mu soma shirye shirye, Engr ya amsa da ameen kafin ya mike jiki a sanyaye ya nufi sashensa.. *Kuyi hakuri da wannan babu yawa, zakujini later idan na sami chance insha Allah.... Luv you all* 👸🏻Queen Samy😍💄💋......... 🌗🌗🌘🌘 *Mallakin Waye* 29 "Zaune yake a Office dinsa sai juyi yake kan kujera, ba komai yake tunowa ba sai fuskan Deejah, musamman da yanzu daddynsa zaiyi aure, hakan ya tabbatar masa daddy ba son Deejah yake ba, mikewa yayi ya 'karasa jikin dan karamin fridge dake cikin office din ya dau goran ruwa, ya zauna can wasu kujeru ya soma sha yana lumshe ido, bai ta'ba tsintan kansa a yanayi irin ta yau ba tun tasowan sa,. "Sadiqne ya shigo rike da takardu a hanunsa, koda ganin Irfan yasan he's in a good mood, " Friend ka iso, Irfan ya fadi sanda ya mike ya nufo Sadiq sukayi musabaha, murmushi Sadiq yayi kafin yace " Architect I can see that you are in a good mood, are you guys started to get along. "Murmushi Irfan yayi yace" I just don't know Sadiq bansan ta yaya zance mata ina sonta ba, nifa gani nake kaman saita raina ni. Kasan am not used to that love stuff, I'm new in the system. "Sadiq yayi murmushi kafin yace" kar ka damu Architect that's norms, you'll soon get used to it, tashi muje Daddy na nemanmu, akwai Invitation Cards na magann daurin aurensa da zamu kaima jama'ansa. Mikewa Irfan yayi yana murmushi suka nufi Office din Engr. "Kuttisi, Nadiya ta fadi cikin zuciyanta sanda ta shiga dakin Engr tana gyara masa, check ta gani na Naira miliyan hudu da note a 'kasan, _Ki saya kayan lefe_. "Nadiya ta maimaita kalman yafi abunda yafi, yanzu da gaske de daddy aure zaiyi, shikenan za'a rabasu da daddynsu, haka kurum taji jikinta yayi bala'in yin sanyi, a sanyaye ta gama gyaran 'dakin ta fice zuwa nata 'dakin, tinda aka soma maganan bikin Engr Nadiya take avoiding mahaifin nata, gaisuwa kawai ke hada su, itakam ta tsani matan da daddy zai aura,. "A 'bangaren Deejah ma jitayi kwata kwata bata son auren, ta rasa me hakan ke nufi, shi kansa Engr ko haduwa da Deejah bayaso suyi, snn ranan haka kurum ya sakata gaba yana bata hakuri, gaba daya ta rasa me hakan ke Nufi, hakan kuma yasata yin sanyi sosai, ko Irfan bata so hadu, ji take inama Engr yace ya fasa wnn aure, da tafi kowa farin ciki, gani take kaman idan su Nilam suka samu new momy zasu kyaleta, ita kuwa yaran sun shiga ranta. "Gaba daya iyalen gidan Engr basa son wnn aure sai Ammah, harta su Hajja ma'aikata basa so sai Zulai wacce itake kulla komai wa Laila a gidan, dan da taimakon Zulai Laila da Hajiya Karima suka samu hakan su ta cimma ruwa. Shi kuwa gogan wato Irfan bai damesa daddy yayi aure ko kar yayi ba, shidai kawai yasan zuciyan Deejah *Mallakin Waye* shine babban burinsa. "Ranar asabar 12 ga watan September aka daura auren Engr. Nazif Mumtaz (President M&M Builders) tareda amaryarsa Haj. Laila Ma'aruf. Aurene da ya sami hallartan manyan mutane kama daga kasashen ketare zuwa cikin gida Nigeria. "Amarya Laila tasha huduban cikki burutsi wajen mahaifiyarta Haj Karima. "Kina jina ko, sakin jiki zakiyi kija kowa jikinki a gidan, 'ya'yan sa kisannyanda zakimsaye zuyansu da kissa da kisisina da makirci da en dabaru irin tamu ta mata, kinsan Nazif babu abunda yake so kaman farin cikin 'ya'yansa da mahaifiyarsa , to ki kula da wann kina jina, Hajiya ta fadi tana mai jan kunne wa laila. "Laila ta mirmusa tace Hajiya karkiji komai, ai na riga na shirya zaman gidan Engr, babu saki balle yaji, yawwa er garin, Hajiya tace tana me tafe hannu da laila, ina er kullin maganin da na baki, "Laila ta ciro shi cikin daurin lafayyan ta tace kin ganta nan hajiya. Hajiya karima tayi shewa tace ashe er tawa er garice, toh kina jina, wnn kulli ki tabbata kinyi hayaki dashi kin turare illahirin jikin ki dashi a cikin dakin Nazif, toh fah shida kallon wata mace har abada. "Laila tasa shewa suka tafe hannu.... duk wann abu a idon Alhj Ma'aruf akeyi, hawauene kawai ke fita a idonsa soboda zafin da zuciyansa ke masa. "Laaaa kinga makirin nan wai kuka yake, hajiya Karima tace, tsuka laila tayi kafin tace bakin ciki yake mun dan ba shi ya haifeni ba,. Kece ma me biyesa Hajiya , ki daina basa magani ki karasa banza ki huta. "Hajiya ta tabe baki tace kyale maye babu abinda zai iya sai hawaye..... wata shewan suka kuma sakawa kafin Hajiya tace muje yanzu zasu taho su tafi dake.... A parlor suka tarar da Aziza shigowarta kenan tana fadin momy masu daukan amaryan sun iso..... take wata kawar hajiya karima Hajiya Delu ta shigo tana guda... "Har gidan Engr Aziza ta raka momynta burinta bai wuce ta zama close to Nadiya ba ko zata samu ta sami gurbi a zuciyan Irfan, "Engr zaune gaban Ammah tayi masa nasiha sosai ba fuskan kowa yake tuniwa ba illa Fatima, Allah sarki Fatima Allah yayi ba matarsa bace, baisan sanda idonsa suka soma zuban hawaye ba, sosai Ammah ta tausaya masa da kanta ta rakasa har kofar sashensa, zuciyanta na cike da tausayin dan nata, "Laila tanajin rufe kofa alamun shigowan Engr tayi saurin rage muryanta cikin waya, kai Safwan my Engr is here, you need hang up... Safwan ya kece da wata dariya yace, ni kinsan ma meke damuna, duk wann gyaran da kika sha wa tsoho akayi, I wish na sameki yanzu nan, kai tsoho zai kwasa ganima, toh nidai damuwata shine na mallaki kaso a M&M Bulders.... tsaki Laila tayi kafin tace zamuyi waya gobe, daga haka ta katse wayan, ta shiga duba fuskanta a madubi, bayan tayi duk abunda Hajiya ta umurce ta. 👸🏻Queen Samy😍💄💋........ [8/21, 06:18] Umar Dalha: 🌗🌗🌘🌘 *Mallakin Waye* 30 "Washe garin da Laila ta tare gidan Engr da sasafe ta tara gaba daya ma'aiktan gidan kowa taji aikinsa, kallon Deejah take cike da tsana dan Zulai ta fada mata komai gameda Deejah, tsayuwa tayi a gaban Deejah tana kare mata kallo, Deejah kuwa ganin irin kallon da Laila ke mata yasata dauke kai gefe. "Deejah kike kowa? Laila ta fadi tana mai yatsina fuska, biyo ni zuwa dakina.... daga haka tasa kai ta wuce. "Hajja da asabe suka kama baki suna masu zullumin yanda rayuwar gidan zata kasance. Zulai kuwa wani murmushin 'keta tayi tana juya ido. "Kinajina so nake ki fito da kayana daga cikin akwatina sann ki jera minsu cikin wardrobe, idan kin gama ki share dakin nan tsafa ki wanke toilet, snn bana son 'kazantar ku ta masu aiki, ki tabbata kin tsaftace ko ina idan ba haka ba, sakewa zakiyi daga farko. " 'kerere Deejah ke kallonta kafin tace" Anty nifa ba wnn ayyukan nake a gidan nan ba, ni aikina kulada yara ne, amma akwai su Zulai sune ayyuka irin wnn ya shafesu. "Kanbuuu! Shaye da mamaki Laila ke kallon Deejah ita take fadawa wann ba aikinta bane, murmushin 'kasaita tayi kafin tace" I don't care ko wani irin aiki ne ya shafe a gidan nan, as far as you're a Maid here, kome nake son saka ki zan sa ki a lokacin danaga dama, kar ki mance I'm the Lady of this house dan haka sai abinda nace. If you don't want your self to fired, sai kiyi abinda na saka.... Har ta soma tafiya ta juyo tana watsa wa Deejah kallon 'kas'kasnci snn tace" this should be the first and last time da zan saka ki wani abu kimin musu. Daga haka Laila ta fice parlor cikin takun isa. "'Kwalla ne suka ciko idon Deejah a hankali ta goge ta soma aikin da Laila ta sakata... "Zama Laila tayi a parlor gamida kunna Tel ta soma kallon program din The Drs a mbc4, AC na dukan 'bargo da tsokarta yayinda drink me sanyi yake ajiye gefenta, sallaman Azee ne ya dawo da ita daga duniyan kallon da tayi nisa a ciki, da gudu Azee ta fado kan Laila ta rungume, "Momyyyyy, rungumeta Laila ma tayi kafin tace" Azee baby wani irin abune zaki zo min gida yau, jiya jiya fa na tare, turo baki Aziza tayi kafin tace" kai Momy keda kika ce da zaran kin tare nima zaki zo ki daukeni, toh naga bakizo ba shine nima na biyo ki, ga luggage dina can a waje, Uncle Saff ne ya kawo ni, momy wllhi na 'kagu na dawo gidan nan na soma rayuwa tareda Irfan Handsome, "Laila bake sake take bin Aziza da kallo, kai amma ke wnn yarinya akwai ki da jaraban tsiya, kuma yanzu Hajiya tana gani kika taho harda kayanki gaba daya, "Aziza tayi kicin kicin da fuska, haba momy, idan bakison ganina a gidan nane fine sai na tafi kuma wllhi bani 'kara dawowa. "Jawota jikinta Laila tayi kafin tace" kwantar da hankalinki 'yar lelena, gidan nan gidanku ne, ki saki jiki tamkar na ubanki, shewa Aziza tasaka gamida tafe hannu da Laila tana fadin" Sai momyyyy, "Laila tayi murmushi tace, ke ba wani momy dalla, sekace wata tsohuwa, from now on, kema Aunty zakina kirana, Aziza ta kuma saka dariya tace kuma fah hakane, ki ganki wazaice kin haife ni, gaskiya Aunty ne ya dace da ke... dariya suka saka gaba daya yauwa koke fa.... Kira Laila ta shiga rangadawa Zulai, nan da nan Zulai ta bayyana a gabanta, tana mai durkusawa hadi gaisuwa, Aziza ta kalli Zulai ta she'ke da dariya tace" shegiya zulai anyi kilin, ji yqdda fatarki ta canza, dariya zulai tayi tace" Anty Aziza kiyi shiru kar a jiyo mu kinsan 'ywr sirrine abin ba'asan nida Auntu munsan juna ba, Laila tace kawo mata drinks da snacks... babu musu Zulai ta wuce dan aiwatar da umarnin Laila. " tadi suka ci gaba da yi ita da Aziza, Aunty yanzu ina ne dakina, gacan wani daki nan cikin sashena ba saiki zauna ba, girgiza kai ta soma kafin tace" no Aunty nifa nafi son daki kusa da Nadiya dan kinsan so nake ta zama best friend dina, so nake duk mu zama close da yan gidan nan sabida Handsome Irfan, murmushi Laila tayi tace sha kuruminki, duk yanda kike so zaki zauna gidan nan...Allah Aunty Aziza tace tana me zaro ido, tafewa sukayi dukansu biyu sekace wasu 'yan tasha.... "Engr ne yayi sallama ya shigo cikin shirin fita, take Laila ta mike tana masa sannu da shigowa, da fari'a saman fuskansa ya ansata, a'a yau daughter tazo mana ne.... murmushi Aziza tayi ta dur'kusa har 'kasa tana gaida Engr, Laila tayi caraf tace" Wllhi My Engr wai ta kasa zama babu ni shinefa daga kwana guda har ta biyoni, murmushi Engr yayi kafin yace" ai ni na dauka tun a jiyan itama zata dawo nan, ai yanzu batada gidan daya fi nan, ko ba haka ba daughter. ?.. murmushi kawai Aziza tayi tana sunne kai, kai kace me kunyar gaskiya ne, Laila ta murmusa tace kai Azee new daddy dinki na sonki...... Dai dai nan Deejah ta fito da Mop jkiknta duk ya ji'ke tayi gumi zata shanyawa.... " Kallo duka suka bita dashi, take taji kunyan yanayin data fito babu Hijabi ga Engr a wajen, dan durkusawa tayi ta soma gaishesa.... " A a Deejah ya na ganki haka da mop, ina sauran masu aikin gidan...... kan Deejah tayi magana Laila tace, wllhi my Engr ita tayi insisting wai zata ke mun ayyukan dakina ta karashe maganar tana me gallawa Deejah harara tace maza tashi mana kije ki shanya, mugun kallo Deejah ta watsa mata kafin ta mi'ke.... girgiza kai Engr yayi snn yace" no ba aikinta bane, aikin Deejah a gidan nan shine kula dasu Nilam, pls next time ki saka wata cikin sauran ma'aikatan, Azee baki sake take kallon Engr yanda yake defending Deejah. "Laila kuwa ba'kin ciki ne ya turnu'keta a fili murmushin ya'ke tayi tace, toh my Engr amma ai yanzu kula dasu Nilam ya dawo hannu na tunda na iso, ko baka so na zame uwa a garesu ne... "Cike da jin da'din kalaman Laila yace" gaskiya naji dadi, idan kikamin haka kin gama mun komai, maganarki haka ne, ke uwace a garesu, ya mike yana gyara agogonsa yace ni zan fita. "Mikewa Laila tayi gamida saka fuskan tausayi tace, my Engr I thought yau bazaka fita ko ina ba, dan murmushi yayi yace" kiyi hakuri hakane ya kamata, na zauna maki a gida yau, fitan ne tazo min urgent, akwai kaya da mukayi ordering dinsu daga Turkey, toh an sami short shiyasa zan fita. "Murmushi tayi tace" toh Alllah bada sa'a ya kuma dawo min dakai lafiya. "Sosai yaji dadin addu'an nata har cikin ransa, har wajen motarsa Laila ta rakasa saida taga fitarsa, Ammah na kallonsu ta window din dakinta, wani dadi taji ya mamaye zuciyarta, yanzu kam tilon 'danta ya sami mai kula dashi.... "Sauri sauri ya gama shirinsa cikin suite dinsa, kana ganinsa kasan he's in a hurry, kaman ance ya kalli backyard ya hangota tana wanke mop, tsayuwa yayi yana kallonta, cikin takunsa na 'kasaita ya 'karasa gabanta, Deejah kam batasan da zuwansa ba saida ta dan razana, kallo daya ta masa ta sunkuya gamida gaishesa, a takaice ya amsa kafin yace" me kikeyi a nan, "Kaman bazata amsa ba tace aiki nake, na gama ma. "Daure fuska ya kumayi kafin yace" yaushe kika soma irin wnn aikin a gidan nan, snn kinzo nan waje yanda securities zasu iya ganin ki babu ko mayafi, next time idan zakiyi aiki a nan make sure kin rufe jikinki da nayafi, tsayua kawai Deejah tai tana sauraren 'jarfin hali irin na Irfan...... Har ya soma tafiya ya juyo ya dan kalleta yace" kar ki sake aiki a nan, shiga ki kawo mun fresh drink ina mota ta, idan Amma ta tambayeki kice mata na makara, sauri sauri ya wuce parking lot. "Mamaki ne ya ishi Deejah shi kuwa wn bawan Allah akwai krfin hali sekce wani ubanta, ji tayi bata iya masa musu, snn kwarjininsa ya zarce tunanin mai karatu. "Sauri sauri ta wuce cikin gida, a parlor ta hadu da Nadiya saukowanta 'kasa kenan, Nadiya ta bita da kallo ganinta a jike kfin tace, Deejah yau ina kika shiga kika jike haka, nasan dai su Nilam sun tsufa a sch balle nace wasan ruwa kukayi, ta karashe maganar tana dariya...... Dariya Deejah ma tayi sanda suka nufi kitchen a tare kafin tace" wllhi Anty ce ta sakani aiki gyaran sashenta.... "Shaye da mamki Nadiya ke kallon Deejah hfin tace wacece kuma Anty. Ci gava da hada drink din Irfan tayi tana fadin" Aunty Laila mana, tsaki Nadiya ta buga tace, ai inajin sanda take assembly wa ma'aikata, toh wayce mata ke aikinki kenan, wllho yanzu zanje na sameta bazata sake sakaki irin wann aiki ba... Deejah ta nufi kofa tana fadin" wlhi idan kikaje mun 'bata kenan, gwanda ke master na jiran drink dinshi, daga haka ta wuce waje. "Cikin motarsa ta sameshi sauke glass yayi ya kar'ba hadi da jifanta da wani asirtaccen kallo wanda ya saukar mata da shock, murmushi taga Irfan yayi ya furta thank you a hsnkali....sann ya juya starry ya wuce.. har ya bar wajen Deejah bata var kallon motar ba, yau Irfan was nice to her for the first time, ji tayi wani da'din da bata sn dalilinsa ba ya dirar mata.... "Duk wnn bidiri a idon Azee akayi shi, tana kallon irin murmushin da Deejah tabi motan Irfan dashi, kutumele si, wllhi bazata taba sakuwa ba, itafa sabida Irfan ta dawo gidan nan ba don kowa ba, wann shegiyar me aikin da ita take zance, a saba'in ta wuce sashen Laila taca kwal mata kira..... 👸🏻Queen Samy💄💋.......... [8/21, 06:18] Umar Dalha: 🌗🌗🌘🌘 *Mallakin Waye* 31 "Jin irin kiran da Azeeza ke dokawa Laila, yasata saurin nufowa 'kasa daga upstairs, meke farua,lafia? Laila ta bi'da. "Aunty wnn shegiyar er iskar me aikin na lura tafi kowa iyayi da zagwa'di a gidan nan, Laila ta zauna bisa sofa tana fa'din waye kenan. "Wann munafukar da 'dazu ta gyara maki 'daki mana, ganinta nayi sai karairaya take ma Irfan kaman zata shige motan dan kinibibi. "Laila ta muskuta tace, ai wnn shegiyar yarinya tinba yau ba zulai ta gama fa'damin komai akanta, kuma tinda yanzu na shigo gidan nan dole na gyara mata saiti. "Aini wllhi ko baki gyara mata ba, ni nan na isheta, dan wllhi kan Irfan babu abunda bazanyi ba, Azeeza ta fadi tana wani huci kaman kububuwa..... " Laila ta matso kusa da Aziza ta rike hannunta tace" daughter karki damu, kadama ki saka ma ranki damuwa, idandai ina numfashi toh wllhi sai kin auri Irfan, snn wnn 'karamar er iskan ninasan yanda zanyi da ita, tashi muje ki gaida Ammah, ki kama kanki sosai a gabanta ki nuna ke nitsetsiyar yarinya ce dan ki sami gurbi a zuciyanta..... "Wayan da Safwan ya mata ne yasata mikewa ta bar wajen ta nufi sama amsa wayarsa. "Wai kam lafiyar ka 'dan cutie, nifa amarya ce kasan a kwanakin nan dole na kasace da Engr koda yaushe, idan kana kirana on and on zaka sa ya fara suspecting.... Dariya Safwan yayi kafin yace" Laila duniyar Allah, wato 'dan kwana dayannda kikayi a gidan Don Nazif shine har kin manceni, irin masu kudi haka ba wani lokacin matansu sukedashi ba, ya gama maki na amarci nasan soon zaki soma nemana ni kuma lokacin na wula'kantaki... "Cike da 'kosawa Laila tace" Haba 'dan cutie ya kake magana haka, kaga niba wnn ba ka kawo mun Cv dinka na mi'kawa Engr a sama maka aiki a M&M, ko yaya kace, wani ware ido Safwan yayi kafin yace" woow are sure Mrs Mumtaz, kai naji dadi Allah barmin ke, ina Azee baby na take, Laila ta dan yatsina fuska kafin tace tana downstairs, dama ina nemanka kawai ka kawo mun Aziza tin kafin na gama cin amarci. "Safwan ya sheke da dariya kafin yace" dama bana so aci amarcin da kyau ne shiyasa na kawota. Nifa na kagu ma ki fara fita, .. sun jima a phone suna hiran batsa da suka saba kafin suka ajiye... *M&M Builders* "Tin daga nesa Sadiq ya hangosa sai sauri yake, murmushi yayi a ransa yace " Architect Irfan kenan. Hannu ya daga wa Irfan, aiki nan Irfan ya karaso wajensa, gaisawa sukayi kafin Sadiq yace" Architect zaka amsa query fah, kaga time kuwa. "Irfan ya dan murmusa yace" wllhi ka bari kawai Friend, I woke up very late, kuma nasan hakan nada nasaba da kwanciya late danayi jiya, yanzu haka ma daddy ne ya dago ni wai be ganni a Office ba... Dariya Sadiq yayi kafin yace" ban gane ka kwanta very late ba, kodai tunaninta ka tsay yi, murmushi Irfan yayi kafin yace" kallon prison break fah na tsaya yi, ksan anyi releasing new episode. Sadiq yai murmushi yace" ni ina nakeda wani time din kallo, muje Daddy na jiranmu tin dazu a Office dinsa. Kai tsaye suka wuce office din Engr. "Gaisar da Engr Irfan yayi, ya amsa idonsa naga screen din computer kafin yace" Irfan ya akayi kayi latti, bayan na fada maka yau za'a shigo da kaya, good thing Sadiq was here early, gashi an samu kayan akwai short, "Irfan ya dan sosa keya kana yace" daddy na makara ne, yanzu anyi signing duka documents dinne. "Engr yace Sadiq zai fada maka komai, pls kuyi bincike sosai a fannin menene aka fitar da kudade ba tareda sa hannu na ba, a tare Sadiq da Irfan suka amsa, Sadiq yace mu 'karasa office dinka, Irfan yace no muje naka dai kai da kake fannin account zaifi mana sauki, murmushi Sadiq yayi yace Ok lets go then... "Engr yabisu da kallo yanda suka jera suna tafiya sun birgesa. "Chairman ne zaune a kujeransa sai juyi yake komai ya jagule masa tunda Sadiq ya soma aiki da company din, Sadiq da Irfan sosai suke aiki a company, duk wani corruption suna kokari suyi fighting dashi, wayarsa ya dauka ya shiga neman layin yayarsa Hajiya Karima, dan gwara tun wuri su tashi da gaske kafin komai ya jagule masu.... "Zulai dauke da luggage din Aziza ta nufi sashensu Nadiya dashi, a bayanta Laila da Aziza ne ke take mata baya. "Deejah na zaune saman madaidaicin gadonta taji an banko kofa an shigo, a zabur ta mike tana binsu da kallo, "Maza ki tattara kayanki ki koma fannin ma'aikata, me 'daki ta iso, nan dakin Aziza ne..... cike da mamaki Deejah ke binsu da kallo, zulai kuwa har ranta da'di takeji dama burinta bai wuce Deejah ta dawo sahun ma'aikata da zama ba,..... "Ko bakiji abinda nace bane kin tsaya kerere akan mutane kina kallonsu...." Nadiya dake ta sauraren music a wayarta da earpiece manne kunnenta kaman daga sama take jiyo hayaniya, dashike dakin Deejah next to nata ne, cire earpiece din tayi ta zura slippers ta nufi dakin Deejah. "Nan Nadiya ta tarar Laila ta saka Zulai ta fara kwashe kayan Deejah...... " Ke ke ke, lafiya what's going on here, Nadiya ta fadi tana dubansu, sai yau ta hadu da matar da take a matsayin matar babanta, matan da tafi wasa a duniya. "Da sauri Aziza ta tafi tayi hugging dinta tana fadin" you must be Nadiya, wow you're so Cute, nice to meet you. "Tureta Nadiya tayi daga jikinta, ta shiga yamutsa fuska tana kakka'be jikinta, ta dubi Aziza da kyau kafin ta yatsina fuska tace" Point of correction, we used that word Cute to describe a Dog, I'm Beautiful, kin gane, and the next time you intend to touch me, will you please wash your hands first......" Baki sake Aziza da Laila suke kallon Nadiya, ta zarce tunaninsu, Deejah kuwa dadi ne ya mamaye ranta, basu san waye Nadiya ba, macece meji da girman kan tsiya sabida kyau da takedashi da kuma arzikin mahaifinta,. "Deejah ina zaki naga kina tattara kaya, Nadiya ta tambaya. "Caraf Laila tace" Nice nace ta koma sashen ma'aikata ta barwa Aziza nan dakin, "Kerere Nadiya ke kallon "So called wife din Dad dinta kafin tace" Miss am sorry to say, but wnn dakin da kike gani na Deejah ne, 'yarki bata da matsuguni a gidan nan, I hope you gerrit,.... "Ba Laila da Aziza ba kawai harta Deejah da Zulai saida abin Nadiya ya basu tsoro, Laila kuwa ganin kar Nadiya ta yarfa ta gaban ma'aikata da yarta yasata saurin jawo hannun Aziza suka nufi sashen Laila. Nadiya ta dubi zulai a dakile tace " oya rearrange everything..... zulai batasan me Nadiya tace ba dan haka wuri tayi tana kallonta, tsuka Nadiya tayi kafin ta dubi Deejah tace" am sure ke kinji abinda nace ai, daga haka ta fice tayi nata dakin. "Aunty amma wnn yarinyar ba karamar yar rainin hankali bane, kiga abinda ta maki, kina a matsayin matar uban ta, ai wllhi da shashafeta da mari kikayi, cewan Aziza dake tsaye kan Laila. "Murmushin ya'ke laila tayi wanda hausawa ke cewa tafi kuka ciwo, snn tace" Azee bata haka ya kamata mu 'bullo wa yarinyar nan ba, komai ta mana ya kamata mu shanye idan har muna so mu cimma burinmu akanta, snn ki juri duk wani wulakanci da zata maki har sai kin zame aminiya a gareta, kinajina, a sanyaye Aziza ta gyada kanta, tana me tunanin ta ina zata iya jure wulakancin Nadiya, abun da kamar wuya wai dan daudu da kiran sallah.... "Koda suka tashi a office gidan su Sadiq suka wuce, sosai Mamie taji dadin zuwan Irfan, can yaci lunch dinsa har bayan la'asar yana gidan, sai can yamma yayi ma Mamie da Ruqayya sallama, harda DaDa wacce take fama da jinyar hauka. "Koda Sadiq ya dawo daga rakiyan Irfan yaukam Mamie tayi 'kuri ta tuntu'be gameda batun aurensa da Ruqayya, Sadiq yace Mamie dama nafi so ta soma sch idanyaso tana sch din sai ayi bikin, Mamie tace hakan ma yayi Allah shi tabbatar mana da alkhairinsa, Sadiq ya amsa da ameen Mamie...... "Amir Aiman da Nilam ne zaume dakin Nilam, zane sukayi na witch wato mayya harda hart akanta😂, suka mannna jikin wardrobe sai jifanta da pillow suke, suna fadin" go away witch we don't want you here..... ire iren kalaman da suke kan fadi kenan, "Ammah da Nadiya na zaune a parlor, Ammah na kallon wani program dinta duk sun cika mata kunne, juyowa tayi ta kalli Nadiya dake faman charting as usual ga earpiece manne a kunne, Ammah tace" Miss Twitter maza jeki duba yaran nan sun cikamin kunne, Inaaa Nadiya bata jiba ta kure kida a kunnenta, Ammah abin haushi yake bata idan Nadiya na charting ga kida manne a kunne,😂 tayi kwafa daidai lokacin da Deejah ta shigo parlorn ta tarar Ammah nata magana wa Nadiya inaaa hankalinta na uwa wani duniyan, Ammah ta dau throw pillow ta jifa wa Nadiya, a razane ta dago tana fadin " yes granny, kumnenta Ammah ta rike da karfi tana fadin" wann charting da jin kidan naki bansan randa zaki daina ba, ni gwarama ki fara sch ko zai ragu, Nadiyq ta rike kunnenta tana fadin" auchhh Ammah it hurts, pls zaki tsinke min kunne, Deejah sai dariyan draman Ammah da Nadiya take ta haye sama duba yaranta..... Tana shiga Nadiya ma ta shigo, nan suka fada masu,wai Aunty Laila ne witch, Nadiya me zatayi banda dariya, tace kai kids kumafa drawing din yayi kama da ita...." Deejah kam sosai abun ya taba mata rai, bai kamata Nadiya tq biyewa yara haka ba, ko babu komai Laila matar babansu ne, Deejah tace " kids kids, ku daina babu kyau you shouldn't be rude to elders especially Aunty Laila, she's your new mom now. "Nadiya ko kulata batayi ba sai dariyanta take, kai amma fah *Dragon Lady* tayi kyau (sunan da ta sakawa Laila.... lol). "A parlor Laila ta sami Ammah , ta gaisheta cike da girmamawa, Ammah ta amsa cikin sakin fuska da jin dadi, laila tace" Ammah su Nilam kuwa sun dawo daga sch, Ammah na murmushi tace" eh sun dawo suna sama can dakinsu bisimillah ki karasa ki samesu, cike da ladabin munafunci Laila ta mike ta nufi upstairs. "Hello Kidddsss, ta fadi sanda take shigowa, Nadiya na ganinta ta kuma kwashewa da dariya, ta furta Dragon Lady a hankali kafin ta fice, Deejah kam gimtse dariyanta tayi sadaf sadaf ta fice. "Amir da Aiman tsayuwa sukayi daga nesa suna kallonta, sanda Laila ke fadin" what are you guys busy doing here, Amir da Aiman suka shiga girgiza kai ma Nilam kan kar tace ga abinda suke. "Nilam tayi dariya tace" Aunty you know what, mun zana evil witch ne kin ganta a chan, Laila ta kalla gamida yamutsa fuska ta jawo Nilam jikinta tace" come here pretty kar ta kamaki, Amir da Aiman me zasuyi banda dariya, Laila ta miko masu hannu, boys kuzo nan kar witch ta kama ku, matsowa kusa da ita sukayi sai faman dariya suke..... kukan kenwa suka soma ji, dama Laila ta tsani kenwa kwata kwata bata so,... Kenwan er karama da ita ta fito daga sch bag din Amir ta nufosu, ai a sittin Laila ta nufo downstairs tana ihu😂🤣, Yaran gaba daya suka sa dariya.... "Ba Amma kawai ba harta su Deejah da Nadiya saida suka mike jin Laila ta nufo kasa a guje, Ammah tana tambayan lafiya, tuni Laila ta buya bayan Ammah tana fadin kenwa ne Ammah, tsaki Nadiya tayi ta zauna taci gaba da charting dinta, Ammah tace amma fah babu kenwa a gidan nan, dan Irfan bayaso, he's allergic to it. Laila tqna faman sauke ajiyan zuciya twce wllhi Ammah na ganta, "Kenwance ta fito a guje ta fice, nan su Aiman suka biyo bayanta, Ammah ta bisu da kallo, Deejah kam sai dariya take, Nadiya tace wow colour din Pussy cat din yayi kyau I love it. "Ammah ta dubi su Aiman da suka soma raku'be raku'be alamun sunsan sunyi laifi tace kuzo nan ku fada mun yanda kuka samo Kenwa gidan nan, kunsani sarai yayanku baya so. "Aiman yace Amir ne, Amir yace Aiman ne, saida Nilam tace, Ammah namune dukanmu, A street muka sameta, homeless shiyasa muka kawota nan. Girgiza ka kwai Ammah tai ta nufi sama, wadan nan jikoki nata akwai sa ciwonai inji Samy😂 Laila kam tuni ta wuce sashenta. "Gaba daya suka nufo waj neman kenwan, harda Deejah da Nadiya, Nadiya ta kalesu tace" ya Irfan must not know about the pussy, gaba daya suka gyda kansu, hk suka ringa zagaya gidan suna fadin pussy pussy where are you... Can Deejah ta hsngota ta shige 'dakin Irfan ta window..... gaba daya sida hanjainsu ya tshi dan sun san gamuwarsu dashi. "A gajjiye lilis ya isa gida, yana gama parking sashensa ya wuce ya sakar ma kansa shower, tunda ya shigo yake Attishawa, yayi yafi sau goma, take farin fatarsa ta soma yin ja tana tana zogi, mamaki ne ya ishe Irfan ysan dai cat ke saka sa hak, amma ina ya sami cat, wata zuciya tace 'kila gidansu Sadiq ka samu, da wnn tunani yqci gaba da gudanar da abinda yakeyi... bai gama sarew ba saida ta zo _Closet_ dinsa zai saka kaya, yaga curin kashin kenwa har guda biyu a closet dinsa......." What! Ya fadi da karfi........ 👸🏻Queen Samy😍💄💋.......... [8/21, 06:18] Umar Dalha: 🌗🌗🌘🌘 *Mallakin Waye* 32 "Sosai Irfan ke attishwa, cikin dan 'kank'anin lokaci jikinsa yay rud'u rud'u sai k'ai'kayi da zogi yake masa, tunani yake yi waya kawo kenwa gidan, take bakimsa ya soma furta Nadiya, itace me bala'in son cats tun suna LOS ANGELES, He's quite sure itace ta kawo cat gidan, "Wayansa ya dauka ya shiga neman layin Nadiya, duk sunyi tsuru tsuru sun b'oye kenwan 'krkashin drawer, take Nadiya ta shiga nunawa Deejah screen din wayan," my goodness ya Irfan is calling, me zance masa, am sure allergy dinsa ya tashi, Deejah tace" a'a kai haba dai, ni ban taba jin wai dan kenwa na waje ba sai mutum yayi ciwo, kodayake bn sani ba, amma ki dauka ta yuyu wan7 abin zai tambayeki tinda ma ga kenwar a nan. " 'Kirjin Nadiya na dukan tara tara ta d'aga wayan da k'yar,..... "Tun kafin tayi magana a hsale yace mata" To my Closet right now" dag hak ya katse kiran. "Cikin 'dakinsa ta samesa a Closet dinsa wanda yake tamkar na wani celebrity, komai is arranged in an orderly manner, wajen suite daban, wajen shirts daban wajen neck ties daban, wajen jeans daban, wajen jampas daban, idan ka dawo tsakiyan closet din wanda yake glass ne zalla wajen , wristwatches da links ne jere a wajen ko wanne ya amsa sunan sa, daga can gefe kuwa takalma ne a jere gwanin ban sh'awa.... "A rakub'e Nadiya ta tsaya tana wulli wulli da idanu, take jikinta ya sona b'ari dan tsoro ganin yanda jikin Irfan ya turning to red, Fuska a tamke ya soma fad'in, " Who the heck brought cat into this house, Sa basa amsa tayi sai zare ido takeyi, " tsaki yayi gamida d'aga murya yace" am I not talking to a being, huh?, nace waye ya kawo cat gidan nan, despite the fact that am allergic to it," Dama dama wlhi ni ban sani ba yaya. "Jawo hanunta Irfan yayi suka fice zuwa sashensu, ta window Aziza ta hangosu a sittin ta fito itama ta biyo bayansu. "Duk sunyi tsuru tsuru a parlor, Irfan ya ci gaba da fa'din now can someone tell me who the heck brought cat into this very house? "Yakai dubansa gasu Amir da Aiman, daga gani ksan basu da gaskiya, Irfan ya hade gira sama kafin yace " yaya bamu bane, Nilam ta matso kusa da Deeejah, s hankali take kiran sunanta, Deeja ta dan sunkuyo tace yes precious, Nilam tace, yamzu ya Irfan zai buge ni idansu Aiman suka ce pussy cat dina ne. Girgiza kai Deejah tayi "no bazai nai komai ba....." Suna ta magana wa juna a hankali, basu san idon kowa na kansu ba harda Irfan da ya murtuk'e fuska, "Mastowa Irfan yayi kusa dasu kafin yace" ku gama whispering dinku and tell me the exact truth. "Girgizq kai Nilam ta soma, Irfan ya tsareta da ido kafin yace" Angel were you the one, ..... Kan tayi magana Deejah tayi caraf tace" ni ce, ni kawo kenwar.. " Kallonta kwai Irfan keyi babu ko kyafta ido. Aziza dake tsaye gefe kaman ta mutu dan haushi, she couldn't have a single chance to talk to Irfan, ga wann banzan so called Nanny din sai shishige masa takeyi. "Kallonsu kwai su Nadiya keyi, yanda suka b'ace da kallon juna, shi na mata kallon I can't disgrace you here in front of my siblings, cos I do luv you now. "Ita kuwa Deejah kallon" tausaya masa take yanda jikinsa yayi jazur, inama ciwon ya dawo jikinta, Oh master you be adjeboter, even cat irritates you..... Ihun da Aziza ta saa ne ya dawo dasu daga duniyan da suka lula.... A guj tayi bayan Irfan ta shiga ri'ke rigarsa sakamakon ganin kenwan datayi tana saukowa daga stirs. "Cike da tikaici Irfan ke binta da kallon mamaki, " He's like toh itakuma wnn wacece, tsaki yayi gamida daka mata tsawa, wani kallon da ya watsa mata yasata nustuwa babu shiri. Nadiya me zatayi banda dariya, Deejah kuwa kishin Aziza ne taji ya dirar mata. "Nan Irfan ya soma attishawa sosai, hannun Deejah ya jawo suka fice daga prlon... Aziza t bisu da kallo har suka fice, Nadiya ta watsa mata hrara gamida jan guntun tsaki tace" Don't deceive your self, coz yaya Irfan will never set his eyes on you, daga haka tayi hayewanta sama. Sosai abin ya ta'ba zuciyan Azee tabi Nadiya da kallo kawai hr ta b'ace mata.... "Irfan kuwa suna fita sashensa suka wuce, basu tsaya ko inaba sai naken bedroom dinsa, hanunta ta fincike daga ri'kon da ya mata, tana masa mugun kallo tace" let go of my hand,... "harara ya watsa mata kafin yace" don't think otherwise, closet dinsa ya nuna mata kafin yace" clear that mess, "Yatsina fuska tayi hfin tace mefah, ba tare da ya klleta ba yace" ki shiga mana zaki gani, daga haka ya fada toilet dan yin wanka. "Dariya sosai Deejah tayi ganin yanda kenwan nan t tulawa Irfan kashi a closet dinsa, closet din da ya amsa sunansa closet. Tsaf ta wanke wajen ta gyara, tana fitowa 'kasa ta nufo da niyyan fita amma me gimm taji kofan alamun rufe, ta duba key babu a jikin kofan, ta'be baki ta danyi ta shiga zagaye parlorn dan sosai parlorn ke mata kyau, wani dan kofa ta hango daga can gefe ta nufi wajen ko zata sami exit, kallon wajen ta tsaya yi wani 'karamin parlor ne an cikasa da Design Works, ga penti iri iri colours daban daban sosai wajen ya mata kyau, ga hoton wata mata wacce daga gani balarabiya ce an zana yayi kyau anyi k'aton enlargement, dan ksan hoton an rubuta" LOVE" da manyan harrufa, 'kirjinta ne ya shiga dukan tara tara, a fili take furta " kai noway, this can't be, ashe dama yanda budurwansa, mtsww ko kyauma batayi ba, farin fatane kawai, harda wani rubuta Luv.... ta kuma jan tsuka a karo na biyu....." juyowan da zatayi sukayi ido hu'du da Irfan yana sanye cikin english wears as usual, tamke fusja yayi yana kallonta, ya shiga matsowa kusa da ita, take Dejah ta soma matsawa da baya tana fa'din" dan Allah master kayi hakuri, wllhi ban zage budurwanka ba, ..... bai daina matsowan ba bai kuma ce komai ba, hr saida Deejah ta mannu da hoton, kirjinta na bugawa da sauri da sauri, ta shiga juya ido tana addu'an Allah sa kar yace sai ya mata kiss..... "runtse ido tayi tana jiran ta Allah ya sameta... " Wani sautin dariya me da'di taji yaba tashi, a sittin ta bu'de idonta ta sauke su tsaf kan Irfan, yanda yake dariya hankali kwance, a ranta tace kai dama master na dariya haka... Shikuwa Irfan dama abinda yake son gani kenan, idan taji tsoro abin na burgesa shiyasa sa dariya. "Take kuma ya gimtse yasha mur sosai kafin yace" ki juya kiyi apologizing ma pic din nan idan baki son nayi stealing a kiss from you, "Ta hade rai a zuciya take fa'din" tabb I should apologies to the pic, tsaban son budurwansa da yakeyi..... " Zakiyi yanda nace kokuwa ya soma matsowa..... A tamanin Deejah ta juya harda ha'de hannaye alamun ban ha'kuri tana duban pic din..... mamaki ne ya isheta ganin pic din ya canu hr yanzu mace daya ne, saidai wnn karan ta 'dan data fiye da hoton farkon wanda 'kuruciya ya nuna a fuskanta, wnn karan 'kasan hoton an rubuta" You were my Inspiration, I luv you Mum. "Da sauri ta juyo taba duban Irfan, sai kuma ta sunkuyar da kanta k'asa dan kuwa sosai ta samu kanta da jin kunya. Jiki a sanyaye ta soma fa'din" dan Allah kayi hakuri, I didn't know she was your mum.... am so sorry... "Murmushi Irfan ya sakar mata kafin yace" nasan baki sani ba, is ok ya wuce,. "Amma meyasa kikaji haushi lokacin da kikayi zaton budurwata ce.... " Dariyan ya'ke ta soma cikin zuciyanta kuwa cewa take, wane ni da kai Irfan, we are not from the same level nida kai...." am asking you, muryan Irfan ya kayse mata tunani, "Da sauri ta shiga girgiza kai duk ta wani daburce ta soma fa'din" ni kuma haushi no no, ba haa bane emmm emm..... "Murmushi Irfan ya danyi kafin ya karasa shigowa cikin prlorn.... 👸🏻 Queen Samy😍💄💋 .......... 🌘🌘🌗🌗 *Mallkin Waye* 33 *Shout out to all readers of Mallakin Waye... ILYSM* "Ganin irin kallon da Irfan ke mata yasata sauke nata idon, murmushi yake wanda ke k'unshe da ma'anoni, har gabanta ya tako sann ya tsaya yayinda k'irjin Deejah keta faman lugude, cikin muryan da bata tab'a ji daga gareshi ba taji yana fad'in" Deeejah there is something I wanna discuss with you, d'ago ido Deejah tayi tana dubansa jin sigan da ya mata magana dashi, murmushi ta gani kwance saman kyakyawan fuskan Irfan.... gani tayi sakare tana kallonsa yasa sa yin 'dan gyaran murya kafin ya karasa kan Couch ya zauna, take taji kunya ya mamayeta dan Irfan yaga irin kallon da take masa, Couch din dake gefen wanda ya zauna yayi mata nuni dashi kana yace" Please seat down, kasa masa musu tayi ta sami kanta da bin umarninsa. "K'irjin Deejah yaci gaba da lugude tana jira taji wani irin magana yau Master yakeso suyi.... "Shima a b'angaren Irfan d'in kasa cewa komai yayi, dan kuwa he just couldn't believe it wai shi Irfan yau ke soyayya kuma soyayyan ma da er Nigeria low class maid servant kaman Deejah, ya nemi kalma guda dazai soma mata dashi ya rasa, kallonta yayi sanda take kan wasa da en yatsun hannunta, tuno moments din da suka kacen tare yake lokacin da aka rubbering dinsu, a hankali ya sauk'e wata sassanyar murmushi....gyaran muryan da zaiyi wayarsa ta soma ringing wanda bashi ba harda Deejah saida ta d'an firgita, " Kallonta yayi kafin ya d'an daga mata yatsa guda yana me duban screen din yace" sorry let me receive this call pls. "Gyada masa kai tayi tana mai murmushin jin dad'i cikin ranta, farincikin da batasan dalilinsa ba ya mamaye mata ruhi..... muryansa tajiyo yana receiving call din. "What haba dai Ahidjo, do you really realize what kind of trouble you got your self into, you shouldn't have done that guy, nan fah ba America bane,..... "Daga daya b'angaren Ahidjo yace" So what Irfan, are you also blaming me, in the first place I didn't force her tayi gasan shan drug dani,....." Mikewa Irfan yayi ya dan fice daga wajen dan bayaso Deejah ta gane me suke cewa da Ahidjo, kafin yaci gaba da fadin" Ahidjo wai har yaushe zaka daina shan drugs for goodness sake, I thought ka jima da dainawa tun a America, yanzu gashi kaje kasa 'yar mutane tasha abunda yafi karfinta, what if she died me zaka ce wa iyayenta. "Ahidjo ya share zufan data zubo masa kafin yace" guy pls ka taimaka kazo ka dauke nasan yanda zanyi da yarinyar nan, I don't know what to do, pls kazo kafin corps su iso, kasan dad dina zaiyi contesting senator up coming election idan yaji abunda nayi he'll be definitely mad at me, Irfan do something pls. "Gajeren tsaki Irfan yayi kafin yace" just text your location daga haka yayi hanging up ya bar Ahidjo nata faman godiya... "Tsaye ya sami Deejah sai faman kallon Awards dinsa tun na sch da kuma na wasu ayyukan da yayi take, hadi da pics dinsu na sch da na family, komai na Irfan gwanin sha'awa ne, komai ya burgeta. Kallonta yake baison rabuwa da ita kona second ne,... jikinta ne ya bata ana kallonta juyowan da zatayi sukayi ido hudu, tayi saurin ajiye pic dinsa data dauka yana sanye cikin graduation gown hannunsa rike da kyaututtukan da ya samu. Baki na b'ari ta soma fadin sorrrry Master I shouldn't have touched your stuffs. "Murmushi Irfan yayi dan kuwa idan taji tsoro tafi masa kyau, kina son pic din ne, ya tambaya yana saka wayansa a aljihu, murmushi kawai tayi ba tareda tace komai ba, dan kuwa Irfan ya tsareta da idanuwansa masu sata fad'uwan gaba. "Dan murmushi yayi ya girgiza kansa kafin yace" am sorry ban samu munyi maganan ba, abokina ya kirani he needs my assistant, we should talk next time kinji... "Gyada masa kai tayi har zata fice sai kuma tace" toh abinci fah gani nayi yanzu ka dawo, girgiza mata kai yayi kafin yace am Ok karki damu, kawai abinda nake so tjat cat ta bar gidan nan pls kinji. "Gyada kai tayi tana me dubansa.... Sauri sauri ya haye samansa ya dauko car keys dinsa, ga mamakinsa Deejah na nan tsaye a parlornsa bata fice ba, Far da ido ya mata kafin yace ya dai, "Wani kunya ne ya kamata, shikenan Irfan zaice ta kasa fita masa daga sashe tsaban tana son ganinsa, da sauri dabara ya fado mata tace.... dama dama naga bakada lafiya ne so I was thinking ko zaka iya driving a haka. "Murmushi ya danyi kafin ya dubi jikinsa yaga jan ya dan ragu kana yace" ai nasha magani, I'll be fine in some hours, haka yake mun normally idan na zauna waje daya da cat. That's why I don't like cats. Orbit chewing gum ya dauka saman center table dinsa ya balli daya ya jefa a baki ya mike ma Deejah ma snn yace have some, girgiza kai tayi alamun a'a.... tsareta da ido yayi kafin yace" see you banson kauyamnci oya karbi kici, bata kuma masa musu ba ta karba ta saka a bakinta. Daidai nan text ya shigo wayarsa Ahidjo ne ya turo masa location din da yake, kallon Deejah yayi ya dan rage murya yana mata wani murmushi hadi da kashe ido kafin yace" Pls acompany me miss Deejah.... Baki sake Deejah ke kallon wnn sabon lamari da Irfan ya bullo dashi, zatayi magana yace "I say please. Itakam bata iya masa musu... ganin tayi shiru yasa Irfan yin wani murmushi kafin yace" Ladies first, murmushi Deejah ma ta danyi kafin ta fice zuwa waje. Irfan na biye da ita suka nufi parking lot, "Shi Irfan gaba 'daya ya mance da wani hali Ahidjo ke ciki yasa ya dauko Deejah tareda shi giyan soyayya ya dibesa, itama a b'angaren Deejah ko kadan ta mance bata fad'awa kowa a gidan ba ta biyo Irfan itama dai giyar soyayyar ce ta dibeta, saida sukayi nisa bisa titi "abinda ya faru dasu kwanakin baya ya fado mata, the same Ahidjo ne yayi waya yana neman taimakon Irfan..... "Kirjinta ya shiga dukan tarara kar fa a maimaita abinda ya faru.... 👸🏻Queen Samy😍💄👄 [8/28, 13:54] Umar Dalha: 🌗🌗🌘🌘 *Mallakin Waye* 34 "Can 'kasa da club din Irfan yayi parking, ya dan juyo ya kalli Deejah kafin yace ki jirani a nan ina zuwa idan na fita ki danna security lock dan gaskiya am not comfortable with the people around this place. "Har ya saka k'afa zai fice sai kuma ya juyo yana kallonta ita din shi take kallo, marfin motan gefenta ya d'an rank'wafo zai bude mata jikinsu ya d'an goga na juna, Deejah kam k'irjinta ne ya shiga dukan uku uku dama tunda suka baro gida k'irjinta ke fad'uwa ga wann shock da ya sameta, shi kuwa Irfan kasa komai yayi dan kuwa sosai yaji a jikinsa, da sauri ya bud'e marfin motan murya can k'asa yace" am sorry, sa k'fq tayi ta fice daga motan shima ya fito, ganin yanayin mutanen dake kewaye da wajen yasa Irfan saurin rik'o hannun Deejah suka nufi club din.... "A zuciyanta take fad'in na shiga uku me Irfan zaiyi a club, k'irjinta yaci gaba da lugude.... "Duhu ne ya gauraye cikin club din sai irin party light dinnan bakajin komai sai k'aran music da turnik'in hayak'i da warin kayan maye..... "Duk k'warewan Deejah a zuwa Club bata ta'ba zuwa irin wnn ba, abin ya bata tsoro ganin 'yan mata dangin tsirara..... "Sosai Irfan ya k'an'kame hannunta kaman me tsoron kar a kwaceta, sai faman toshe hanci suke sabida hayak'i da warin kayan maye. Dube duben ta ina zasu hango Ahidjo suka soma, daga bayansu Deejah taji wani na janye hannunta, wani k'ara ta sake gamida k'ank'ame hannun Irfan, ai kuwa juyowan da zaiyi ya kai ma mutumin wata naushi a fuska... Nan hayaniya ya kacame dan kuwa yaron yayi niyyan ramawa Irfan yayi masa lilis. Abin da ya jawo hankalin Ahidji kenan har ya gane Irfan ya iso, daga dan cikin wani daki yanda ya ajiye budurwan ya fito yana fa'din " Irfan gani nan ta nan..... "wani tsaki Irfan yaja yana watsa wa Ahidjo mugun kallo, shi besaba zuwa places like nan wajen ba, shidai yana social life amma ko kad'an baya watsewa da mata da shaye shaye. "Ahidjo kam tuni ya makare a kallon Deejah ko yaushe ya ganta jin k'ara sonta yake, wutan sonta na da'da ruruwa a zuciyarsa, ita kuwa Deejah gaba daya taji ta wasa Ahidjo, ko kallonsa bata sonyi... bata gama jin shock ba saida suka shiga d'akin Yusrah ta gani kwance, Ahidjo ya gama watsewarsa da ita, daga ita sai d'an wata k'aramar riga wanda take tamkar shimi, ga kumfa nata faman fita ta bakinta alamun ta sha abinda yafi k'arfinta. Take jikin Deejah ya soma b'ari dan kuwa bata san zuwa club din Yusra har yakai haka ba, hawayene ya soma zuba a idonta yaushe Yusra ta fara zuwa Dirty club irin wnn, yaushe ta wulakanta rayuwarta haka, Deejah bata ta'ba nadaman zuwa cluns din da tayu a baya ba irin ta yau. "Guy temaka mun mu kaita motarka, cewan Ahidjo dake faman tangad'i...... "Idanuwan Irfan sun kad'a sunyi jajazur, fatansa fuskansa ma haka tayi jazur sabida b'acin rai, bai k'ara jin ya wasa Nude life ba irin ta yau, ji yake ya wasa mace me zuwa club komin yaya ne, ya wasa watsestiyar rayuwa irinta Ahidjo....., "pls mana Irfan Ahidjo ya sake fad'i. "Cikin zafin rai Irfan yake fad'in" You must be idiot, wnn karuwar ce kake cewa a sakata motata, Allah ya sauke mun karuwa me yawon club ta shigar min mota, wnn ai ta shiga motata a sai an mata wankan tsarki, Ahidjo bansan abin naka yakai haka ba, haba haba you are human meyasa zaka maida kanaka as if you're Animal. This is pure madness Ahidjo, wllhi da nasan zinan ka kazo kayi a nan da banzo ba, da ban dauko *matar da nake son aura nazo da ita nan ba*..." Take Deejah ta dago ido tana duban Irfan, _Matar da nake son aura_ ta maimaita a ranta. Shima Ahidjo shock ne ya ziyarce sa kenan Irfan son Deejah yake kenan bazai sameta ba, kai ina wllhi bazata saku ba, dole yasan abinyi... "Irfan ya juyo yana duban Deejah hawaye ya gani kwance kan kumatunta, a hankali ya saka d'an yatsar sa ya shiga share mata, murya can k'asa ya furta "am sorry pls, I didn't want you to get involved, muje na maidaki gida. Daga haka Irfan ya soma tafiya,,,, Deejah tayi karfin halin cewa "Master" juyowa yayi yana dubanta, a hankali ta furta" pls let get them out of this place, you can't leave them here, kar ka fasa kudirinka na khairi... "Cikin daka tsawa yace" I said ki wuce mu bar nan wajen bakiyi kama da wacce za'a gani ta fito daga nan ba. "Jiki a sanyaye ta karaso gabansa" cikin muryan sanyi tace" sunyi kuskure, but think of the girl pls, we can't leave her here..... nasanka da zuciya mai tausayi musamman mace, dan Allah let's get them out of this place. "Hararan Ahidjo kawai yake" kafin yace" am doing this for Deejah, sabida ita zanyi wnn, oya ka dauko wancan Trash din kazo mu tafi... ya karashe maganar yana nuna masa Yussy. "Deejah kuwa hawayene kawai ke bin fuskanta cike da tausayin aminiyarta Yusra, da kyar da tangadi Ahidjo ya jawo Yusra a kasa da sauri Deejah ta k'arasa ta rik'e masa gefen Yusra d'aya. Cikin sa'a suna barin wajen kuwa securities sukazo kame...... "Driving kawai yake amma kana ganinsa kasan ba daidai yake ba, yanzu ina zamu ajiyesu da kikace mu dauko su Irfan ya tambayi Deejah dake zaune gefensa mazaunin me zaman banza, dan su Ahidjo iam a back seat suke shida Yusra dukansu sunyi baccci ko muce sun sume...... " Tambayanki nake, kinsan dai muna zuwa gida a haka we're in trouble, Daddy and Ammah, sann gidansu Ahidjo mum dinsa bazata kula da wnn yrinyar ba, mukaje asibiti kuma it will become another issue su Ammah can even find out... Gwarama Ahidjo zamu iya ajiyesa gidansu, but wnn yarinyar da kika sa muka daukota ina zamu kaita. "Deejah ta sauke ajiyan zuciya kafin tace" I don't know master, gani nayi be kamata mu barta a wajen ba, tunaninta daya kar Irfan yasan da tana zuwa club tasan zai tsaneta har abada..... " wani tunani ne ya fado mata tace" yauwa mu kaita gidan Mamie. ?. "Mamie ya nanat.... shiru ya danyi ba tareda yace komai ba...... *Manage this Habibties babu yawa, if am less busy zakujini later... luv you all😘* 👸🏻Queen Samy😍💄👄 [8/28, 13:54] Umar Dalha: 🌗🌘🌘🌘 *Mallakin Waye* 35 "Banda kuka babu abinda Azee keyi, itakam she can't loose Irfan tanaji tana gani, Laila tayi rarrashin duniya amma Aziza ta kasa barin kukan da take, dagi kai tayi tana duban Laila ido sharkaf da hawaye ta soma fadin" Momy yaya kike so nayi, yaya kikeso nayi da tsananin son Irfan da nakeyi wanda besan inayi ba, can't you see it momy, he already fell for that witch, that common so called Nanny. Haba haba wllhimidan bakiyi komai a kinji na rantse barin gidan nan zanyi kuma naje na kshe kaina dan wlhi rasa Irfan na daida da rasa rayuwata ne..." Laila ta kafe Aiziza kawai tana dubanta totally speechless, bata zaci son Irfan Azee keyi har yakai haka ba, zama tayi daf da ita gamida dafa bayanta ta shiga lallashinta, sorry my baby, Azee you am doing all my best, du du yaushe kikazo gidan nan da har zaki daga hankalinki, ki dubi kanki farace ke tas gaki kyakyawa son ko wani namiji, kinfi that common rat dinan kyau nesa ba kusa ba, ninasan Irfan ba sonta yake ba, kila dai yana neman abinda zai samune ya kyaleta, dan so nawa 'ya'yan masu gida suke bin masu aiki, bada aure suke sonsu ba, kinsan samaruka yau duk yanda mace take toh fah idonsu na kanta ko yaya take, bacin haka me Irfan zaiyi da wnn yarinyar, banda ido babu komai a fuskanta, karki damu gobe goben nan zan daukeku keda Nadiya na kaiku shopping nasan daga haka Nadiya zata soma sakin jiki damu, sai na pamper ki ta yanda Irfan yana ganini zaiji baison kowa saike, maza tashi ki share wnn hawayen. "Aziza ta miketana ture turen baki dan itakam dai jin Laila kawai tayi amma abinda idonta ya gane mata yau tasan Irfan son tsakani da Allah yake ma Deejah, kai tsaye dakinta ta shige ta dau wayanta ta shiga neman layin Hajiya.. "Hajiya Karima na treda 'kaninta wanda yake a matsayin Chairman na *M&M Builders* amma ko kadan Engr baisan kanin Hajiya Krima bane, Alhj Sani Shagamu wanda shima yanada babban shear a company din, ya dade yana aiki da Alhj Ma'aruf wanda a da baya shi yake Running *M&M Builders* kudin daya zub hannun jari dashi kuwa a companyn kudi ne na sata wanda shi kansa Alhj Ma'aruf bashida masaniya aki,.... "Sauri sauri ta gama amsa wayan Aziza kava ta dawo ga kaninta," Sani kasan dai bazan rasa companyn ba, nifa sabida haka ne ma wllhi najaka jikina sosai bacin haka me zaka mun, kai nifa akan kudi babu abinda bazanyi ba.... "Alhj Sani ya kece da dariya kafin yace" ai ba sekin gaya min ke wacece ba Karime nasan ki ciki da bai tinda kika kar Goggo da Baffah iyayenmu mahaifah sabida talaucinsu. "Take Haiya tayi kicin kicin da fuska kafin tace" kai Sani gga baba son tone tone wann er kramar sirrimune nida kai, dan haka na hore ka da ka kama bakinka. "Dariya Alhj Sani yayi kafin yace" yo ni kan wani dalili zan tona wnn asiri tinda na zama millionaire, babban k'alubalin dake gabanmu wad'an nan shegun yara buda biyu ne, Irfan da Sadiq sun sakani gaba sun hana ni had'iyan ruwa da kyau, idan bamuyi gaggawan daukan mataki kansau ba toh fah *M&M Builders* ta tabbata *Mallakin Nazif* "Hajiya ta mike ta shiga zagaye zagayen parlor tana jinjina lamarin wanda ya daure mata kai....... "Sadiq ya dubi Irfan snn yace" Irfan ba nace ka rabu da childhood friend dinka bane, but you need to think of that, Irfan abokai suna taka rawa sosai a rayuwar d'an adam, yeah na sani is hardly ka lalacewa tinda baka lalace tun a America ba, but you need to very very careful my friend, besides zama mutane irin haka would always get you into trouble. " 'Kasaiteccen murmushi Irfan yayi gamida gyara zamansa ya daura kafa daya kan daya ya dan kishingida jikin sofa kafin ya soma fad'in" haba Sadiq kai yanzu har kana tunanin akwai abokin da zai iya lalata ni at this age of mine?, ya soma girgiza kai yana murmushi kafin yace," I don't think akwai shi, Ahidjo is my only friend tun ina States sai yanzu kuma dana sameka, banason hayaniya balle na fada Nude life irinta Ahidjo, koda yaushe ina masa wa'azi da Addu'an shiriya, Irfan ya dafa kafadun Sadiq wanda damuwa ya nuna sosai a fuskansa kafin yace" Friend worry not pls, babu abinda zai faru insha Allah.... "Sauke ajiyan zuciya Sadiq yayi kafin yace" toh Allah ya shige mana gaba..... suna cikin hiran ne wayan Irfan ya soma ringing. Yana ganin Engr ne gabansa yace rassss, da kyar ya iya saita kansa ya daga wayan da sallama, amsa sallaman kawai Engr yayi kafin ya soma fadin" Irfan lafianka kuwa, har yaushe zakayi hankali, ashe fadan da na maka kwanakin baya bai shiga kunnenka ba, ina ka kuma daukan Deejah ka tafi da ita huh. "Murya a sanyaye Irfan ya soma fadin" Daddy gidansu Sadiq muka je emm emm dama yayimin waya kan binciken da muke na bata wa'dan can kayan da aka shigo dasu din nan, shine naje muna sorting wasu Documents, Deejah kuma tace tana son zuwa gaida Mamie shine muka taho tare. "Engr yadaiji Irfan ne kawai but hankalinsa be kwanta ba, "next time sai ka fada irin haka especially idan zaka fita da one of your sisters, hankulanmu duk sun tashi, "Cikeda jin dadi Irfan yace" Okay daddy, am sos sorry hajan bazata sake faruwa ba, ka fadawa Ammaj she shouldn't worry kaji daddy, gamunan dawowa gida ma right the way "Murmushi kawai Engr yayi kafin sukayi sallma ya kashe wayar. "Engr ya dubi su Ammah da sukayi tsuru tsuru ya sanar dasu babu komai, Nadiya taja su Nilam suka wuce sama a zuciyarta tana tunanin kenan gidansu Sadiq su ya Irfan sukaje, Aziza kuwa dan takaici idonta tab hwaye ta fice tayi nata dakin tana matsan kwalla. Ammah ma wucewa sama tayi dan hankalinta ya dan kwanta dataji yanda suke.... "Mamie ta mike hannuta rike da robar ruwa data gama matsawa Yusra a jiki, gaba daya sun jinjina irin wnn al'amari, wa'azi sosai Mamie tayiwa Ruqayya da Deejah me shiga jiki, Deejah kam gaba daya ji tayi rayuwar ba komai bace, ganin yanda a lokaci k'ank'ani aminiyarta ta lalace, ta k'udiri niyyan itada Club har abada, a d'an zuwa rawan da suke ne suna ganun kaman ba komai ba shi ya jefa k'awarta ga wnn babban halaka. magunguna Mamie ta ajiye gefen bedside ta dubi Deejah tace mamata idan ta bude ido ga prescriptions din anan ni zanje duba Dada naji motsinta dazu, cikeda ladabi Deejah ta amsa da toh Mamie sannu da d'awainiya, Mamie tace kune da dawainiya Deejah keda irfan, baku santa ba kuka taimaka mata, Allah ya biyaku ya biyamu gaba daya. A sanyaye Deejah ta amsa da Ameen Mamie. "Bayan Mamie ta fice Ruqayya suka ci gaba da tadi itada Deejah dan yanzu kam sun saba sosai,Ruqayya na mata labarin sabon sch dinsu, ta sami gurbin karatu a University of Abuja Gwagwalada. Deejah kuwa cikeda jin dadin labarin ji take inama itace ta sami ci gaban karatu a university take sauraren hiran Ruqayyan. Kiran da Mamie ta kwala wa Ruqayya ne yasata mikewa ta nufi kiran Mamie. "Deejah ta dawo da dubanta ga Yusra, cikeda tausayi take duban Yusra, rayuwarsu a baya take tunowa, a hankali taa Yusra na mutsu mutsu da sauri ta matso kusa da ita ta rike hanunta, ta shiga kiran sunan ta a hankai.... 👸🏻Queen Samy😍💄👄......... [8/28, 13:55] Umar Dalha: 🌗🌗🌘🌘 *Mallakin Waye* 36 "A hankali Yusra ta soma bud'e idanunta har ta waresu tsaf kan Deejah, kallon mamaki ta shiga bin Deejah dashi da kuma yanayin wajen da take, Deejah ta goge k'wallan da suka zubo mata tanama Yusra mugun kallo kafin tace" ba mafarki kike ba nice dai that your very friend of yours, yanzu zakimin bayani kan wani dalili kika zab'i wann rayuwar. "Mik'a Yusra tayi gamida tab'e baki had'e da yin gajeren tsaki tace" Deejah dama nan ne gidan da kike aiki, ta daga kai tana bin yanayin gidan da kallo fanka ta gani saman kanta nata wainuwa, tab'e baki tayi kafin tace" idan dai nan gidan ai gwara maki Orphanage dan ni banga alamun kayan more rayuwa ba a nan. "Cike da al'ajabi Deejah ke kallon Yusra tama rasa da wanni kalma zata soma mata magana. Tabe baki Yusra ta kumayi kafin tace" nasan mamaki kike yaushe na soma zuwa dirty clubs ko, kar ki damu friend na zab'a wa kaina rayuwar data fiye mun, harkar da babu talauci......"Enough Yusra! Deejah ta katseta, cike da b'acin rai take fadin," tashi muje ina tara maki ko taxi ne, nidake dloe mu zauna muyi magana, maza tashi muje....."Galala Yusra ke kallonta kafin ta sheke da dariya tace" Deejah kenan, ba sanin da kika mun da nake ba, sunan Yussy the hot beb in the town, a da ne nake zaman orphanage amma a yanzu na gairmi Orphanage, ta mike ta dau yar jakarta wanda shirgin kayan maye ne a ciki kafin tace" anyway thanks for your help friend, ban damu naji yaya akayi kika san ina wajen ba dan nasan kema 'yar uwa ce a fannin zuwa club, ni yanzu zan tafi na gode da taimakonki... daga haka Yusra tasa kai ko ajikinta ta fice.... "Kallon al'ajabi Deejah tabita dashi hawaye na zarya a fuskanta..... a haka a zaune Ruqayya ta shigo ta sameta, da sauri Ruqayya ta karaso tana tambayanta lafiya Deejah, meke faruwa ina yarinyar?.... Deejah ta kasa amsa Ruqayya sai kuka kawai take. Da sauri Ruqayya ta shiga leke leke bataga Yusra ba, cikin sauri ta nufi sashen Sadiq dan Mamie na tareda Dada tana mata hayakin habbatul sauda kaman yanda Ustaz Salih ya basu sabida jinyar hauka da take fama dashi.... "Sadiq sosai yasha mamakin guduwan da Yusra tayi, Irfan kam tab'e baki yayi ba tareda yace komai ba, ya kalli agogon hanunsa, k'arfe takwas da rabi,.... Deejah kam banda kuka babu abinda take, d'ago kyawawan idonsa Irfan yayi yana dubanta, a hankali ya sau'ke ajiyan zuciya gamida zura hannayensa a aljihu ya k'araso gabanta, d'an rankwafowa yayi yana mata rad'a" Deee why do you care so much about that girl, ko kinsanta ne? "A zabure Deejah ta dago kai kana ta soma girgizawa, murya na b'ari take fad'in "a'a bansanta ba, kawai na tausayawa rayuwarta ne, "Irfan ya d'an murmusa kana yace" Deee you don't have to worry your self about her, besides abinda ta zab'a wa kanta kenan, Allah yaga niyyanki mu na taimako, oya wipe those tears muje muyi wa Mamie sallama Daddy ma ya kira, ya kmata mu tafi... "Da sauri Deeja ta dago kai ta soma zare idanunta me jikan hawaye" Daddy ya kira, ya salam, kosu Ammah fah ban fada masu zan fita ba, na shia uku, i know they must be worried. "Murmushi Irfan yayi kfin yace" karki damu nayiwa daddy bayanun komai, oya tashi muje.... "Jiki a sanaye ta mike, Sadiq da Ruqayya kuwa dake tsaye jikin kofa sosai su Deejah da Irfan suka birgesu, soyayansu me shiga rai ne. "Mamie ma sosai ta jinjina lamarin jin Yarinyar ta gudu... a gurguje suka masu sallama suka fice........ "A mota ms lallashin Deee dinsa yake kanyi sai wani ririta ta yake, wani bakery ya tsaya saya mata d'an snacks dan yasan bata ci komai ba, tinda tun yamma suka fice...... "A b'angaren Laila kuwa abinne yayi matuk'ar d'aukan hankalinta, sosai abin ya dameta ganin yanda hankalin Engr yayi mugun tashi, wai kawai dan Irfan ya fita da Deejah ba tareda sanin kowa ba, toh me Engr yake nufi? Shin shima son wann kucakr yarinyar yake kome? Dan kuwa gaba daya hr yanzu bata gane kan Engr ba tinds akace Deejah ta fita tareda Irfan...Da sauri ta soma girgiza kai tana fadin " aiko bazata tab'a sakuwa ba. A hanzarce ta wuce sashen ma'aikata ta kirawo Zulai. "Zulai wai me tsinaniyar yarinyar nan tayi wa 'yan gidan nan kowa ke sonta, Zulai ta yab'e baki tace" ah ah toh kema dai Aunty kya tambaya, wnn yarinyar da shirinta ta shigo gidan nan, kinsan Allah Aunty bakiga yanda Ammah take sonta ba tamkar jikanta haka ta d'auketa, yaran kuwa gaba daya idan bata nan tod fa basu da kwanciyan hankai sai ta dawo, kinga kuwa ai akwai wani abu a k'asa, kuma kinsan wani abu Aunty wllhi daga gidan marayu aka kawota aiki gidan nan. " Laila ta jinjina kai kafin tace" toh kuwa ta tari fad'an da duk danginsu sunyi k'adan su rik'e mata, sai taji rayuwar gidan marayu yafiye mata dadin rauyuwar wnn mansion din...... "Daidai nan Hajja ta b'ullo daga kitchen, wani uwar harara Laila ta watsa mata kafin tace" Ke a ladabce Hajja tazo har gabanta ta rusuna, a yatsine Laila tace maza ki daura min ruwan shayi yanzun nan, Hajja ta wuce tana fadin an gama rankishi dade, zuciyanta kuwa fal tunani, zargin da take gameda zulai ya tabbata, lallai kuwa ya zama dole ta taimaka wa Khadijatu daga sharrin wann mata..... "Parlorn Engr Laila ta koma yanda ta samu kallo yake amma lokaci bayan lokaci yana duba agogo, shigarta ma saida ya tambaya ko su Deejah sun dawo, daurewa kawai Laila keyi tana k'ak'aro murmushi ta matso kusa dashi ta rungume cikin jikinta cikin siga me d'aukan hankalin d'a namiji ta soma fad'in" Haba my Engr, wai duk kan wnn yarinyar ka damu kanka haka, Irfan ya kamata ka soma tambaya ba wann tambatsetsiyan yarinyar ba wacce ta saba yawo a titi. "Ajiye remote control din hanunsa yayi kafin yace" dole na damu mana Laila, yarinyar nan mace ce, what if wani abun ya samesu, gwara Irfan namiji ne he can take care of him self, amma ita kuma fah, snn kome ya sameta It will be my responsibility tinda a k'ark'ashin family dina take a halin yanzu, snn kar ki sake kiranta tambatsatsiya me yawon titi, Deejah yarinyar ce me nutsuwa da sanin yakamata, zuwanta family na alkhairi ne, Deejah itace" ta nusar da yarana d'abi'u da al'adu na musulnci sab'anin wanda suka tashi dashi a k'asar Amurka, wnn dalili yasa nake bata matsayi sosai, snn bana fatan randa Deejah zata bar wnn family nawa........ "Ai gana daya Laila ta daina gane me Engr ke cewa, lallai kuwa zarginta yana gab da tabba ta, wai meke shirin faruwa ne, shin wai zuciyan wnn tsinanniyar mayyan yarinyar *Mallakin Waye*.......... da wnn tunani Laila ta fice dan kawo wa Engr ruwan shayi... "Tana zaune gabansa tana hada masa shayi su Nadiya da kannenta suka shigo, Nilam ta fada kan Engr tana kuka tana ambato sunan Deejah, Amir da Aiman ma sai matse ido suke suna ture turen bakin rashin ganin Deejah, "Laila kuwa wani katutun bak'in ciki ne ya tokare mata mak'oshi, da kyar ta iya saita kanta ta nufi su Amir tana lallashinsu, Nadiya kuwa harara kawai ta jefawa Laila gamida tab'e baki. Engr hankali tashe yake lallashin yaran nasa. Suna a haka suka ji k'aran bud'e gate...... 👸🏻Ueen Samy😍💄👄.......... [8/28, 13:55] Umar Dalha: 🌗🌘🌗🌘 *Mallakin Waye* 37 "Tun kan Irfan ya ida parking su Nilam suka fito waje, aiko Deejah na sako k'afa suka nufota a guje suka rungumeta, d'aya bayan d'aya Deejah ta ringa hugging dinsu cike da so da k'auna, Irfan kuwa sosai abun ke burgesa yanda Deeee da k'annensa suke tsananin son juna, murmushi yake kanyi sanda yake binsu da kallo. "Aziza dake kife da kanta kan gado tana sharb'an kuka, jin motsin mota yasata yasata saurin mik'ewa ta nufi window, zuciyanta kaman ya fice dan takaici sanda ta hangi Irfan ya hard'e hannaye a k'irji yana jingine jikin mota sanda yake kallon Deejah fuskansa d'auke da murmushi.... kasa jurewa tayi dole ta zube k'asan d'akin tana me ci gaba da kukan takaici. "Mamaki ne ya ishe Laila sanda taga Engr ya mik'e ya nufi k'ofa, tana fad'in" my Engr kar shayin naka ya huce, ko kulawa Engr beyi ba ya bud'e k'ofa ya fice.... Kaman ta zunduma ihu ko zataji sanyi cikin ranta haka taji. "Irfan ne ya fara k'arasawa ya gaida Engr, sai snn Deejah daketa faman oyoyo dasu Nilam ta lura da Engr wanda shima jin da'din yanda Deejah da yaransa ke son juna yake. Da sauri ta k'arasa gamida rusunawa ta gaida Engr, fusaka a sake ya amsa mata snn yace yaya kua samesu familyn Sadiq din, Deejah ta amsa da lafiya lou Daddy sunce ma a gaidaku, Engr ya amsa da madalla yayi kyau, daga haka Deejah taja hannun su Nilam suka nufi cikin gida. "Engr da Irfan suka soma takawa zuwa garden dan tattaunawa. "A parlor Deejah ta tarar da Ammah nan ta zauna ta shiga gaisheta, Ammah ma fuska sake ta amsa mata ta kuma tambayeta iyayen Sadiq, "Allah sarki Sadiq yaron arziki cewan Ammah,..... "Nadiya dake zaune gefe jin an ambato Sadiq yasata saurin zame earpiece dinta tana fadin" hm Ammah wnn ne yaron arziki lallema baki sansa ba, girman kan tsiyane dashi shi ba dan kowa ba.... Pillow Ammah ta jefa mata gamida dakuna fuska tace " rufewa mutane baki, ke har zakice wani nada girman kai, da wnn hali naki naga me auranki idan baki canza ba. "Nadiya ta turo baki ta soma fad'in "ai dama Ammah ni ba aure zanyi ba, gani ga ke forever and ever........ " Draman Nadiya da Ammah shi ya saka Deejah dariya har ta d'an mace damuwan da take ciki. Mikewa tayi ta nufi d'akin Nilam bayan tayi sallama da Ammah. "Deejah na kwance gefen Nilam as usual suna rik'e da hannun juna a haka bacci yayi gaba da Nilam bayan Deejah ta gama mata guntun tarihi na Annabi Musa(AS). Nadiya ce ta shigo d'akin suka b'uge da hira da Deejah, Nadiya sai tambayanta take gameda familyn Sadiq, Deejah dai sai dariya take tace" kar fah zancen Ammah ya zama gaskiya..... kodai,..... " Harara kawai Nadiya ta wurga mata kafin tace" Never in my life me zanyi da wnn cheap guy din, kawai dai so nake naji a yanda yake rayuwa all this arrogancy nashi, ce maki akayi ni ya Irfan ne da zan so someone lower than my class, I was shocked da na gane ya Irfan loves you Deejah. " 'Dago ido Deejah tayi a d'an razane kafin tace, ni..... ni kuma no, Irfan ba sona yake ba duk ta wani daburce...." Dariya Nadiya tayi kafin tace" Relax girl, you're surprised na gane ko, it's Obvious dukanku kuna son junanku.... Kar ki damu you have my unconditional support, though you're not that classic, you're somehow local but still kinada good heart. Am quite happy for you dan ya Irfan d'aya ne tamkar da dubu, ke kinsan haka........ Daga haka Nadiya ta mik'e tana mak'ala earpiece a kunne ta fice......" Kallo Deejah tabita dashi har ta fice, mamaki ne ya cikata, wai shin ana ganewa itama son Irfan take, toh waiko da gaske tana sonsa ne. Take murmushin da batasan dalilinsa ba taji ya wanzu a fuskanta. Take kuma taji k'irjinta ya buga da k'arfi, lallai kiwa idan da gaske ne ta kwaso ma kanta abinda yafi k'arfinta dan kuwa Irfan ya wuce ajinta, koda kiwa yana sonta...... *.* "Jiki a sanyaye ta mik'e dan komawa nata d'akin. "Kaman ance ta kalli parlor, ai kuwa shi ta hango yana kishingid'e cikin sofa yayi matashi da hannun sofan throw pillow rungume cikin k'irjinsa, yana sanye cikin Black inner Shirt da wando 3quter. Duk sanda taga Irfan sai gabanta yayi mugun fad'uwa mussaman da yanzu ta gansa asalin kyaun halittansa ya fito.. Hankali kwance Irfan yake kallon ball dinsa yayinda Deejah ta soma jan kunne wa kanta bisa fad'awa tarkon son abinda batada tabbacin samu......"Jikinsa ne ya basa ana kallonsa aikuwa juyowan da zaiyi sukayi ido hudu.... Murmushinsa mai tsada ya sakar mata yayinda ita kuma ta daburce ta soma shirin juyawa. "In a soft Voice taji ya ambaci" Deeee k'araso pls. Kasa motsawa tayi snn ta kasa masa musu, saida ta d'ibi mintuna kafin ta sami k'warin gwiwan sauk'owa daga stirs din...... "Mik'ewa yayi ya gyara zamansa yana binta da kallo tsan tsan soyayyanta na azalzalansa. Ji tayi gaba d'aya kunyansa take ji dan ya ganta sanda ta tsaresa da idanu. "Kallonta yake sosai kafin yace" why are you still awake, is already late, ko kina wani abin. Cikin en kame kame tana girgiza kai ta soma fad'in dama...... dama na jira Nilam tayi bacci ne shine yanzu zanje na kwanta. " D'an murmushi Irfan yayi kafin yace" Deeee inaga dai daddy zai baki Nilam 'yar gaba idan aurenki ya tashi....."Take ta d'ago ido a zabure tana dubansa sai kuma tayi saurin sunkuyar da kanta sabida k'warjini irin ta Irfan. Murmushi me bayyan hak'wara Irfan yayi dan kuwa Deee ta juya masa ido abin da yafi so gameda ita......"Shirun da ya d'an biyo baya ne yasa Deejah fad'in "Master may I...... ta k'areshe maganar tana nuna masa hanyan stirs. " 'Dan gyara zamansa yayi kafin yace" had'o coffee kafin ki tafi, babu musu Deejah ta wuce kitchen ta soma had'a masa delicious coffee.... "Zulai dake lab'e window taga komai akan idonta sauri sauri ta isa d'akin Aziza ta sanar da ita... kaman wacce aka zabura haka Aziza ta fito lab'ewa itama tayi daidai lokacin da Deejah ke ajiye coffee gaban Irfan. "Murmushi yake sanda yake bin fuskanta da kallo kafin yace" thank you, murmushi kawai itama tayi .....zata tafi ta jiyo muryansa yana fad'in "Zauna muyi magana..... '" 'Kirjinta na lugude ta nemi waje can gefe dashi ta zauna. "Irfan ya kurb'i coffee d'in yana d'an kashe ido kafin yace" woow this tests good, ita dai Deejah kasa cewa komai tayi sai kurawa tv ido tayi kaman wacce take fahimtar me akeyi. Kallonta yayi yanda tabada hankalinta sosai ma kallon, dan murmushi yayi kafin yace" Kema kina kallon ball ne? "Da sauri ta girgiza kai alamun a'a... Toh kuwa soon zaki fara kallo dan zan koya maki. "Murmush kawai tayi bata furta komai ba....."Wai yaushe kika zama silent haka ne huh? Irfan ya tambaya, Ok dan abinda ya faru da yarinyar can koh, pls kar kisa wani damuwa for nothing ma rayuwarki, Allah ya shiryata da masu hali irin nata. Daga haka bai kuma cewa komai ba saida ya gama shan coffee dinsa kafin ya tattaro hankalinsa yana fuskantan Deejah, saida ya rage muryan tv din. Shiru ya ziyarce su na d'an lokaci kafin Irfan ya soma fad'in..... "Deeee! Deeee d'ago pls ki kalle ni.....! Ya sake fad'a wann karan murya can k'asan mak'oshinsankaman me yin rad'a,...."K'irjinta na fad'uwa sabida abubuwa da dama da suka ziyarceta, a hankali ta d'ago ido tana kallon Irfan.... bata iya jure kallon nasa ba da sauri ta sunkuya. Irfan kuwa wani k'warin gwiwa ne yaji ya ziyarcesa dan haka dad'a gyara zama yayi sosai kafin ya soma fa'din "Deejah inaso ki fad'a mun if you've ever been in a relationship..... I mean kin tab'a soyayya da wani. "Idonta na bisa carpet ta shiga girgiza kai alamun a'a. "Wani da'di da farin ciki su suka ziyarci Irfan dukda zai wuya mace kaman Deejah ace bata tab'a soyayya da kowa ba. "But how? Ya tambaya cikeda mamaki...... kasa amsa masa Deejah tayi. Muryamsa ta jiyo yana fad'in " Ko kema baki yarda da abun bane before just like me. Nan ma shiru sai faman wasa da yatsun hanunta take. "Bata ankara ba sai ganin Irfan tayi durk'ushe gaban kujeran da take, da sauri ta d'ago kai sanda taji tattausan hannayensa bisa nata. Kallonsa take cike al'ajabi, innalillahi meke shirin faruwa, irfan da kansa durk'ushe gabanta....... "Muryansa ya katse mata tunani sanda yake fad'in...... "Deeee.....! Na jima ina k'aryata wann kalma "Love" na jima ina d'aukan wann kalma a matsayin Ridiculous thing, abu maras amfani, na jima ina k'aryata luv, na jima ina fad'in love doesn't exist, I never thought it will happen to me, not even my in dreams, I never thought this time will come ni Irfan Nazif Mumtaz zan sauk'e idona kan wata mace, I never thought a day will come that I might have feelings for any girl......." shiru na d'an sakwanni sai bugun zuciyoyi kawai wanda harda Aziza dake lab'e bayan window wacce da kyar idan k'afanta zai iya d'aukanta.... "Irfan yaci gaba da fad'in" Deeee na jima ina avoiding dinki ina k'aryata abunda nake ji gameda ke, but I just couldn't help it anymore, I must admit it. Deeejah I fell for you from the very time I saw you. I love you Deejah with all of my heart, and am ready to give you the care and love a lady desires most. Tell me Deee do you feel the same for me????? "Innalillahi wa inna'ilaihirraji'un...."kaman a mafarki haka Aziza ke kallon wnn al'amari, dama mafarki ne dayafiye mata sauk'i, shikenan itakam ta shiga uku ta mutu ta lalace, da kyar da jan k'afa ta wuce d'akinta ta shia tattara kayanta tana zubawa a akwati........ "Deejah kuwa kasa motsa koda d'an yatsan tayi sabida wani irin shocked da bata tab'a experiencing ba. Take tunanin nasihan da Anty Larai ta mata kan ta fara aiki gidan Engr ya fad'o mata..... _" Ki kula sosai da kanki, musamman idan gidane me samaruka, so tari yaran masu kud'in nan sukan d'auki ma'aikata a matsayin 'yan iska, idan sunga ba layinki bane su b'ullo maki ta hanyar soyayya su yaudareki da kalmomi su samu abinda zasu samu daga gareki daga baya kiji ana zai auri 'yar gidan wane abokin mahaifinsa, ki tsaya a yanda aka umarceki. Ita rayuwa daidai ruwane daidai gari_....... Da sauri ta fizge hannunta daga rik'on da irfan yayi mata, ta soma girgiza kai kwalla na shirin ciko idanunta take fad'in." Bana sonka..... bana sonka master, aiki nazoyi gidan nan dan Allah kayi hak'uri dan ina ganin girmanka........ daga haka tasa kai ta wuce hawayen dabata so su zubo suka shiga zarya a fuskanta......" Kallo Irfan yabita dashi har ta haye sama...... 👸🏻Queen Samy😍💄👄.......... [8/28, 13:56] Umar Dalha: 🌗🌗🌘🌘 *Mallakin Waye* 38 *I Sincerely dedicated this Spectacular Chapter to All my Adorable Fans around the Universe........ 😍😘 #Allah bar Zumunci#💗* "Kasa motsawa Irfan yayi sabida wani irin shock da ya ziyarci illahirin jikinsa, haka yabiya da kallo har ta b'ace masa, gaba d'aya ya kasa gasgata abinda ya faru abinda kunnuwansa da idaniyansa suka gane masa " Wai shi Irfan har akwai yarinyar da zata kalli tsaban idonsa tace bata sonsa, in the first place meyasa ya fara yarda da wnn ridiculous thing so called love din,..... "Dafe kansa daya masa nauyi yayi yana so ya daina tuno kalman "Bana sonka da Deejah ta fad'i masa amma ya kasa, kalman sai yawi take masa a kunnuwansa da kwanyansa. Why all this, meyasa na yarda da zancen Sadiq cewa Deejah sona take, Oh my Goodness yarinyar nan shikenan ta rainani.... jifa da remote yayi yana firta " Shitt dammnn everything!!!.... Jiki a mace ya mik'e ya nufi sashensa... "Deejah kuwa tana fad'awa d'aki kwanciya tayi ta soma kuka da gaske, banda son Irfan dake azalzalanta babu abunda take ji musamman da ya furta mata kalman so a yanzu, anya tayi daidai ma kanta, anya bata tafka babban kuskure ba, meyasa tak'i amince ma buk'atan Irfan.... take ta soma furta innalillahi wa inna'ilaihirraji'un.... da taimakon Allah ta sami sauk'i cikin zuciyanta, wata zuciyan twce" Abinda kikayi kinyi daidai dan kuwa Irfan ba daidai ke bane, take maganganun Nadiya suoa dawo mata _Ke da ya Irfan kuna son junanku_ toh ko da gaske Irfan sonta yake, take wata b'angare na zuciyanta tace" yanzu ne zaki gane idan yana sonki, he'll surely comeback to you,..... A hankali ta kwanta gamida runtse ido dan kuwa ko kad'an bata jin baccin mai zuwa ne....... "A b'angaren Azee kuwa sosai take kuka take had'a kayan cikin akwati itakam bazata iya tsayuwa bak'in ciki ya kasheta a nan ba, gwara ta koma gidan Hajiya kawai abin zaifi mata sauk'i....... "Da wnn tunani ta kwanta ta ci gaba da aikin kuka..... "Cikin wnn dare ma iya cewa mutane ukun nan basu runtsa ba, Irfan Deejah da kuma Aziza......! "Washe gari sassafe Laila ta tarar Azee tayi waya wa Safwan yazo ya d'auketa, sosai Laila ke lallashinta da ky'ar da yarda ta amimce bazata tafi ba, Safwan na isowa saida yasha tambayoyi wajen securities snn sukayi waya da Laila ta sanar dasu ko da yaushe yazo a bude masa gate uncle din 'yarta ne.... "A parlor Safwan ya sami Laila sai bin gidan da kallo yake, ya d'aga gira sama yana fad'in "Mansion Indeed" Laila zatayi magana yayi saurin cafko ta ya shiga kissing dinta yana juyata..... "Da kyar ta kwaci kanta hanun Safwan kafin ta soma fad'in "Lafiyanka Safwan kanka d'aya, cikin gidan Engr fa muke snn Aziza na gidan nan fah someone might see us ai. "Murmushi Safwan yayi yana shafa hab'a kafin yace" rabona dake tun yaushe kinsan nayi ko'kari.... ya kuma mastowa yana k'kok'aro cafkota.... matsawa baya tayi kana tace" kaga mijina na gida be tafi office ba, yanzu haka ma yana gab da fitowa dan ya gama shiryawa, dan Allah ka saita kanka. "Safwan yayi Murmushi kafin yace" toh me miji naji yanzu rubuta check din ki bani tunda Azee baby ta fasa tafiya. " A gurguje Laila ta zaro check din 200,000 ta b'alle ta mik'a masa.... daidai nan Engr ya shigo parlorn da sallama. "Take suka sha jinin jikinsu.... Safwan yayi saurin rusunawa yana gaida Engr......" haka kawai Engr yaji Safwan be kwanta masa ba... "Laila tayi saurin fad'in har ka fito..... "Karasawa ciki yayi be amsata ba saida ya shige cikin d'akinta, nan itama ta biyo bayansa, kallonta Engr yake kafin yace" Wanene wancan kuma a parlor.... "Take Laila ta soma had'o kalmomi tana fad'in" Dama k'anin baban Aziza ce, toh kasan na fada maka batada lafiya shine yazo dubata. "Engr yayi shiru kaman bazaice komai ba sai kuma yace" Next time idan yazo ya tsaya a parlorn bak'i dan bana so Maza suna shigewa kan iyalina kin gane...... "Da sauri ta gyada kai ta soma gyara masa links dinsa gamida kissing dinsa tana wani manne masa, a hankali Engr ya d'agata daga jikinsa kafin yace" na makara ina sauri, yaya jikin Azizan... sai ku shirya driver ya kaita asibiti. Laila ta dan marairaice fuska twce wai da ni zanyi driving. Girgiza kai Engr yayi kafin yace" how many times do I have to tell you, bana so kina driving, driver ya kaiku period.... daga haka yasakai ya fito dan ransa ya gama b'aci sakamakon ganin Safwan da yayi a parlorn matarsa danma dai k'anin baban Aziza ne da yau ya gane kurensa. Ta biyoshi har waje tana masa sallama daidai lokacin da escort dinsa ke bude masa marfin mota, juyowa yayi kana yace" yaron can ya dawo parlorn bak'i su gana da 'yar shi kinjini da kyau... gyada kanya tai tana mamakin dama haka Engr yakeda kishi... "Tana dawowa Safwan ya tsareta da ido yanda duk ta birkice, dariya yayi kafin ywce" wnn tsoho naki akwai kishi,... zama tayi tana sauke ajiyan zuciya kafin tace "Safwan bana son duk wani abin da zai kawo mishkila tsakanin aurena da Engr...... sai faman magana take bata ankara ba sai ganin Safwan tay7 yana rage belt d'in jikinsa.... mikewa tayi tana fadin "a a meye haka kuma Safwan.... "Bai tsaya saurarenta ba ya janyota jikinsa ya shiga sarrafa sassan jikinta..... Laila tayi missing Safwan dan kuwa Safwan gwanine wajen Sarrafa mace... dole ta biye masa sukw fada dakinta suka aikata masha'ansu..... "Har Safwan ya bar gidan Aziza batasan yazo ba....! "Yau Deejaj kowa ya ganta yasan ba daidai take ba, gashi Irfan ya fice office bata gansa ba, bata tsammanin ya shigo yayi breakfast dui saita tsinci kanta da rashin jin da'din haka, ta sami kanta tana me d'aura laifin rashin karyawanshi ma kanta. Haka ta wuni sukuki, harta su Ammah da Hajja saida abin ya damesu, juyin duniya tq fad'i meke damunta tak'i fad'i.... "Shima a b'angaren Irfan kasa tab'uka komai yayi a office, duk yanda yayi ya cire tunanin Deejah a ransa abu ya faskara, shin wann wata irin yarinyace, gaba daya regretting dawowansa Nigeria yake..... yana zaune yana aikin tunani Sadiq ya shigo da sallama, ko kadan Irfan beji shigowar Sadiq ba har saida ya zauna. "Kallo d'aya Irfan ya masa ya watsar, Sadiq ya masa k'uri yana son gano wani abu. Can dai ganin Irfan bashida niyyan masa magana yasa sa cewa " Architect wai lafiya, meke damunka. "This is all your fault Sadiq, na gaya maka I don't wanna engage my self into such stupid so called love stuff, kayi influencing dina I should propose yo her, toh gashi nan she let me down, ta kallo tsaban idona ta fada bata sona, na fada maka dama ba sona take but you keep insisting, for goodness sake yanzu raini ma ya shiga tsakanina da ita........" Dariya sosai Sadiq ya shiga yi har yana sunkuyawa..... "Mugun kallo Kawai Irfan ke watsa masa kafin yace" you making a fun of me, good ya maka kyau Sadiq, barin fice na bar maka office din idan ka gama dariyan saika kirani. "Riko hanumsa Sadiq yayi yana ci gaba da dariya kafin yace" haba Architect take it easy, bani na kar zomon ba fah rataya aka bani... "Irfan ya tab'e baki kafin yace "there you go again with this hausa quotes, mtsw am serious fah Sadiq, I don't know what to do fah now that I fell for her.... "Sadiq yayi k'ok'arin saita kamsa kafin yace" my point exactly, neman solution za'ayi bawai kace shikenan yanzu ta rainaka ba, Architect shifa love babu ruwansa da status na mutum kawai shiga yake, ka ajiye all those girman kanka nan kayi facing reality, kar ka bari macen da kake so ta kufce maka, yeah na sani kana da komai da zakayi yanga wa mace son ranka, shiyasa ma nake ga babu macn da zaka ce kana sonta tak'i Irfan, kawai dai sai sun d'anja ajin nan ne da suka saba... amma ka sani su mata 'yan lallab'i ne dole ka sauk'e kanka ku zama level d'aya. "Tsaki Irfan yayi kafin yace" To hell with jan ajin nasu, all that I've shown to her, kana nufin saina bita fiye da haka,,,,, kai no never. Yanzu haka ma regretting abinda na mata nake, kai ni dama na rik'e son nata a zuciyana wllhi da yafi mun, kasanni I don't tolerates shitss wllhi. "Sadiq ya murmusa yana mamakin hali irin na Irfan, koda yake ya cika na mijin da zaiyi haka.... "Koda ya tashi a office me ba gida ya wuce ba, gidansu Ahidjo ya nufa direct dan kuwa tin bayan daukosa da yayi a club bai kuma ji daga garesa ba........ *Toh 'yan uwa a daidai nan zan dakata da rubuta wann littafi nawa harsai Allah yakai mu bayan sallah...... Inama kowa fata na Alkhairi, Allah yasa muyi azumi lafiya yasanya mu cikin 'yantattun bayinsa, Allah yasa ayi sallah lafiya.....QueenSamy ke maku happy Ramadan Mubarak in advance😍* 👸🏻Queen Samy😍💄👄........ [8/28, 14:01] Umar Dalha: 🌓🌔🌗🌘 *Mallakin Waye* 39 _Barka da Sallah to all my fans around the world 😍😘..... #Always 2geda ✌🏼_ "Kallo daya Ahidjo yayi ma Irfan ya gane wani abu na damunsa dan kuwa tin shigowansa bai cema Ahidjo kanzil ba sai zama da yayi ya soma buga game PS5, da ganin yanda yake danna pat din zaka gane something is definitely wrong, Ahidjo ya zauna gamida jawo pat daya shima suka soma game din a tare, yanda Irfan yake buga game din da zuci abun har ya bawa Ahidjo dariya, ganin dai tabbas Irfan lost his mind yasa shi ajiye pat din kafin yace" Guy wai meke damunka ne? "Irfan ya dago kai yana kallonsa galala kafin yace" what sort of question is this, I just came here to get some fresh air, look I don't want disturbance kar ka dameni pls. "Ahidjo yayi murmushi yana kallon abokin nasa dan idan da sabo to babu shakka ya saba da miskilancin Irfan tun ba yau ba, daga haka be kuma ce masa komai ba ya ciro wayarsa ya shiga dannawa. " _Bana sonka bana sonka bana sonka master_!!! Kalaman Deejah suka shiga dawo masa kwanyansa, meyasa ya kasa cireta a zuciyansa meyasa yakeji kaman wutan sonta dad'a ruruwa yake a zuciyarsa,..... "NOOO!!! ya furta da k'arfi gamida jifa da pat din dake a hanunsa, toshe kunnuwansa yayi tamkar zararre yake fad'in " you can't take me down, you cannot do this to me Deeee, I know you love me too, just say it, say you love Deee....... "Tamakar TV haka Ahidjo ke kallon irfan se yanzu ya gane dalilin shigan Irfan wani yanayi.... " _Tabdijam ko a mafarki be tab'a zaton akwai macen da Irfan zai zare akanta ba, kai ko zamansu a US babu kalan en matan da basu kawo kansu ma Irfan ba amma fir bae kula kowa bai da lokacin kowa yau ga Irfan dying for a mere girl, yarinya me law class irin Deejah lallai kuwa Deejah ta ciri tuta, duk wnn tunani a ransa Ahidjo keyi, sai yanzu ya kuma jin sha'awan Deejah na dad'a tsargarsa, kai dole ma Irfan yasota dan kuwa koda ace ba wani kyaun fuska bane da ita akwaita da diri wanda duk na miji mai isheshen lafiya yayi tozali da ita sai yaji abu ya tsargar masa, kai dole yasan yanda zaiyi ya sami Deejah kata halin k'a'ka_.. "Take it easy pls Irfan, comfort your self and spell everything, Ahidjo ya fadi sanda ya tsare Irfan da ido. " Gajeren tsaki Irfan yayi gamida mikewa ya nufi d'an madaidaicin fridge din dake a parlorn Ahido, wani karin abin takaici shine fridge din babu komai a ciki sai tarin alcohol masu dan karan tsada iri daban daban harma da magungunan mura na yara, tsaki ya kumayi sanda ya juyo yanama Ahidjo mugun kallo, kauda kansa gefe Ahidjo yayi dan yasan yanzu zasu haura da Irfan balle dama already ransa a b'ace yake. "Meye kake wani juyar da fuska, Ahidjo you'll never change will you? By the time alcohol ya saka maka wani ciwon ko ya maidaka mental nan ne zaka gane shan barasa ba abin burgewa bane, for goodness sake baka tsaya kan wines ba harda drugs kake sha abinda ka sani haukatar da mutum yake, ya kuma yin gajeren tsaki kafin ya suri car keys dinsa zai fice. "Har ya kai door yaji muryan Ahidjo yana fadin" baka gaya mun ba wa ya bata maka rai har kake sunbatu kai kadai, "Ba tareda ya juyo ba yace" is non of your business malam. Ahidjo ya murmusa kafin yace " koda baka fada mun ba na riga na sani kan wnn yarinyar kake wahalar da kanka, for goodness kaje ka nemi level dinka Irfan, kafi k'arfin wnn yarinya by far, of all people ka rasa wace zaka so sai wnn mere girl of a thing din........ " A zuciye Irfan ya juyo yayiyo kan Ahidjo na huci yake fad'in" how dear you called Deejah a thing, idan ban fada maka ba barin fada maka yanzu" I love her with all of my heart ka gane, I don't care what's her status in life, I loves her for who she's..... "Daga haka ya fice zuciyansa na ci gaba da zogi yanda yaji son Deejah na neman zautar dashi, ko da wasa aka ce masa zai so wata haka zai musa sai gashi yanzu ya rasa mind dinsa kan wata yarinya. A tsaitsaye ya shiga ya gaida Ammi mahaifiyar Ahidjo kafin ya fito yanda yayi parking motarsa, nan ya tarar Ahidjo na tsaye jikin motar na jiransa, ko kallo be ishi Irfan ba ya bude motar sa ya fizgeta da k'arfin gaske. "Ahidjo ya bisa da kallo yana mamakin irin son da Irfan ke ma Deejah, tunanin yanda zai raba Irfan da Deejah ya soma dan kuwa sha'awarta dad'a ruruwa yake a zuciyarsa mussaman yanzu da yaga yanda Irfan ya haukace kanta shed'an sai ya da'da k'awata masa sururar Deejah, wani murmushi yayi gamida shafa sajensa kafin ya shige sashen Amminsa..... "Sosai hankalin Deejah ya tashi jin gaba d'aya mutanen Orphanage babu wanda yasan yanda Yusra ke rayuwa a yanzu, k'walla suka ciko idanunta a hankali ta mik'e jiki babu kwari ta dubi su iya Delu tai masu sallama gamida barin sak'on gaisuwanta zuwaga Aunty Larai... "Gudu yaken falfalwa bisa titin Aso Drive, can ya hangi wata kamar ita tana neman abin hawa, so yake ya wuceta amma inaa zuciyarsa ta hanasa aikata hakan, dole yaja wata birki a gabanta wanda saida ya razanata.....! "A firgice ta d'ago idanunta da suke rikirkita Irfan tana duban sa, ta razana da ganin yanayin da taga Irfan, huci yake idanunsa naga kan titi, bae cemata komai ba sai horn da ya soma mata, fuska a turmuk'e tasa kai zata wuce duk da da'di da farin cikin ganinsa da tayi, "Irfan yabita da kallon mamaki ganin yanda ta wucesa abinta, a zuciye ya bude marfin mota ya nufota, ba tareda yace mata komai ba ya shiga fizgo hanunta ya nufi mota da ita. "Malam lafiya kar ka sake tab'a min jiki ni ba er iska bace, ta fadi tana k'ok'arin fizge hanunta, ko kad'an Irfan beji mamakin kalamanta ba dan yasan Deejah akwai kamun kai, saida ya jefa ta cikin motar kafin ya soma tuki tamkar me shirin tashi sama...... "Sosai abin yabawa Deejah mamaki, idanunta ya sauk'a kan fararen hannayen Irfan wanda jijiyon sukayi green shar suka tashi...... burkin da zaiyi kuwa Deejah ta hantsalo cikin jikinsa..... _Kuyi hak'uri da wnn babu yawa...... luv you all 😘_ 👸🏻QueenSamy........😍💄👄 🌘🌘🌔🌔 *Mallakin Waye* 40 *Na Sameena Aliyu* "Wani irin wawan birki yaja qiiiiiiiiiiiiiittttt a tsakiyar titi dan kuwa ba zata yaji fad'owan Deejah cikin jikinsa, sa'ansu guda babu mota dab dasu, Kallon Deejah yake babu ko kyafta ido, cikin azama ta mik'e tana k'ok'arin gyara zamanta. "Bece mata komai ba yaci gaba da zabga race bisa titi bai staya ko ina ba sai wani wajen shak'atawa da yake a cike flowers...... " Kallon mamaki Deejah tabisa dashi, gani tayi fuskan nan nasa tamau sai d'an pink lips dinsa dake kan shinning uwa ya shafa jan baki saurin kawarda idonta tayi dan bata iya juran kallon k'urilla wa Irfan, da kyarta iya furta "ina ka kawoni.... "bece komai ba sai parking motarsa da yayi, cike da miskilanci ya furta" ki sauk'o muyi magana, daga haka ya fice ya nufi kan grass carpet ya zauna gamida crossing legs dinsa ya daura hannayensa bisa gwiwoyinsa. "Tana zaune gaban mota take hangosa, kai shikam komai nasa me kyau harta yanda ya zauna ya burgeta, tsan tsan son Irfan ne ke azalzalanta, runtse idanunta tayi k'irjinta na dumm dum haka ta fito ta k'araso yanda Irfan yake, can gefe dashi ta zauna sunfi minti biyar babu wanda yayi magana cikinsu..... " can ta tsinkayo killing voice dinsa yana fad'in" Khadija me yasa kika min k'arya, " d'ago idanunta tayi da sauri kafin tace k'arya kuma? Ni kuma?...,.. "Irfan ya karkato yana fuskanta ta kafin yace" Of course Deejah you lied to me, kince min baki sona bayan kuma ni na gani a kwayar idonki kina sona,. "A hankali Deejah ta sauk'e ajiyan zuciyadan duk a tunaninta Irfan yasan tayi yawon Club ne, girgiza kai ta soma tana fad'in " you've got this wrong bana son....,,, " Kafin ta k'arasa magana yayi saurin dakatar da ita ta hanyar d'aga mata hannu" Don't you dear lie to me again, why can't you just admit it, you love me Deejah I can read your mind, na sani kina sona, just tell me why do you keep insisting sayin baki sona, you must have your reason for that. "Kasa cewa komai tayi sai kallon k'asa da takeyi..... "Irfan yayi gyaran murya kafin yaci gaba da fad'in" Deee ki yarda mun jima muna son juna tun sanda muka soma had'uwa, ki tuna those moments da mukayi a tare, ba komai muka nuna wa juna ba sai tsantsan soyayya, nikaina banyi realizing hakan ba sai yanzu da na tabbatar yess sonki nake, Dee a da can, da za'ace min ni Irfan zanso wata mace zan k'aryata, gashi yanzu ya faru da ni and I'm suffering for love. Dee ki fada min meyasa kika k'i yarda kina sona...... " Hawaye ya hango na digowa daga idanunta, da sauri ya matso kusa da ita ji yake tamkar ya rungumeta, cikin sanyin murya ya soma fad'in" Na tak'uraki ko, am sorry pls ki dena asaran wnn hawayen naki masu tsada, farin cikinki yafiye mun komai, idan de akan wnn maganar ne bazan sake ba, just stop shading those tear okay..... "Yanda yayi maganar yasata kuma jin tausayin kanta, A hankali Irfan ya furta tashi muje na maidaki gida. Har zai mike ya jiyo muryanta me cike da kuka a ciki tana fa'din" Ina sonka ina sonka master, saidai nida kai bamu dace ba ko kad'an....,," Tamakar a mafarki haka yaji batun Deejah. "Murmushin jin dad'i yayi kafin yace" Ni da ke munfi kowa dacewa....." Girgiza kai ta soma kafin taci gaba da fad'in " Kaid'an gata ne, ni kuwa er wahala ce, kai kyakkyawa ne, ni kuwa ban kaika ba, kai me kud'ine ni kuwa talaka ce, kai m...... " Enough of this Deee, Irfan ya katseta da fad'in haka, kar na sake jin wad'an nan kalamai daga bakinki, I don't care what your status, all I know is that I love you for who you're, na sani you're from Orphanage snn na sani kin rasa iyayenki ne sanadiyan zaizayan k'asa, Deee am ever ready to be your father your mother and husband a the same time. Bana so wnn maganar ya kuma damunki,and koda wasa kar ki sake furta haka a gabana, I love you for who you are. "Murmushi ta d'ago tanayi shi kuwa Irfan harda kashe mata ido d'aya, me keken ice cream yazo wucewa nan ya saya masu suna sha suna firan soyayya, Suna zaune suna sipping ice cream irfan na mata fira jefi jefi dan shima ba wai ya saba da surutu bane... can Deejah tace Ya Irfan, dagowa yayi yana duban cike da mamakin sunan da ta kirasa dashi dan bata tab'a ba, nan taci gaba da fadin " Alfarma daya nake so ka min, Irfan ya murmusa kafin yace" Ke kin wuce neman alfarma a wajen abinda kike so ayi kawai zaki fadi" Deejah ta dan sunne kai kafin tace " pls kar kowa yasan muna soyayya yanzu ko su Ammah banaso su sani "Cikeda mamaki yake kallon kafin yace meyasa, dan kinji nace za'a samo new nanny wa Nilam ne. Dan girgiza kai Deejah tayi kafin tace" pls kayi min wnn alfarman.. _Soyayya kenan( ni kuwa Samy nace ikon Allah ba abin mamaki bane yau ga Deejah da Irfan ana soyayya ☺) ...._ "Sun dan jima a park din kafin suka dawo gida dap ana kiraye kirayen magrib, yana gama parking ya d'an jiyo yana dubanta gaba d'aya yanzu kunyansa takeji, murmushinsa me class yayi kafin ya d'an rank'wafi saitin face dinta yace " Deee am hungry asan yanda za'ayi dani" Far tayi da idanunta abunda ke kashe Irfan kafin tayi saurin sunne kanta ganin mayen kallon da Irfan ke binta dashi tayi saurin bude mota ta fice, duk wnn abun a idon Aziza ya faru, ji take kaman shak'e Deejah ta huta tayi kwafa sanda ta tuna kalaman mahaifiyarta Laila cewa komai ta gani a gidan ta kauda kai har hak'ansu ta cimma ruwa. "Cikeda farin ciki ya fito daga motan ko ba'a fad'a maka ba yau daban take ga Irfan dan kuwa gaba d'aya ya kasa b'oye farin cikinsa harta Engr da Ammah kai harma da k'annensa kowa ya gane yau Irfan na cikin farin ciki. "Tun daga wann rana rauywa taci gaba da tafiya wajen masoyan nan gwanin sha'awa saidai babu wanda yasan suna wann soyayya. "A 'yan kwanakin Engr ya sayawa Nadiya Deejah da Azeeza Form na *NILE UNIVERSITY* yanda ko waccensu zata sami gurbin karatu, wai zo kaga murna wajen Deejah, ko a mafarki bata tab'a hangota a wani university yau sai gashi zata shiga makarantar da sai d'an wane da wane itakam batada bakin godiya wa familyn Engr.Nazif Mumtaz saidai ta masu addu'an Aljannah. A b'angaren Aziza ma tayi murna saidai wani irin tsanar Deejah k'aruwa mata yake bayan ko wani second, Nadiya kuwa dama dama London taso akaita Ammah ne ta hana fir dan haka bata waniyi farin cikin samun Admission din ba. " misalin k'arfe 8:30pm Zaune suke bisa dinning table me kujeru goma sha biyu rus, Laila da kanta tayi girkin gidan gaba d'aya, faram faram datake ma yaran yasa sun soma rage tsangwama da suka mata, harta Azee ma sun soma sakin jiki da ita, Deejah Azee da Nadiya suketa faman taya Laila jeren Warmers bisa dinning, abin ya birge Engr da Ammah, bayan sun gama ne Deejah zata juya Kitchen Laila tayi caraf tace" Deejah ina zuwa kuma, ina zaki ki baro en ukunki Nadee da Azee maza zauna muci a nan gaba daya, gaba daya illahirin mutanen kan table din sukayi na'am da batun Laila. "Irfan ne kawai ya rage baya wajen Ammah ta dubi Nadiya dake faman danna waya tace" Miss Instagram maza go and call your brother lokacin dinner yayi... "Laila ta kashe wa Aziza ido d'aya alamun taje ta kirasa. Aikuwa Caraf Azee ta mik'e tana fad'in "Let me call him Ammah. "Sosai jikin Deejah yayi sanyi ta bita da kallo har Azeeza ta fice kiran Irfan. _👸🏻QueenSamy😍💄👄_ [8/22, 14:39] Umar Dalha: 🌘🌘🌔🌔 *Mallakin Waye* 41 *Na Sameena Aliyu* "Kai tsaye murd'a k'ofan tayi babu ko knocking ta kutsa kai cikin parlorn, sanyin air conditioner had'i da dadd'an k'amshi shi ya daki hancin Azeeza, parlorn tabi da kallo a fili ta furta woow, dan kuwa sosai tsarin komai ya tafi da ita, can kan center table ta hango MCBOOK dinsa da alama aiki yake bisa computer din, kaman wacce akace ta ta'ba aikuwa ta k'arasa ta shiga k'ok'arin dannawa take screen din ya kawo haske nan hoton Deejah ya bayyana jikin screen din" k'irjin Azee kuwa tamkar zai fad'o k'asa haka take jinsa, tayi saurin runtse ido dan kuwa da ace mafarki take ba zahiri ba da sai yafi mata sauk'i... "Cak ya tsaya daga staircase yana kallon ikon Allah, wann wace irin yarinya ce haka, kai of all people she's disgusting, fuskan nan nasa babu alamun wasa tamkar be ta'aba dariya ba sukayi ido hud'u da Azee wacce tayi saurin saita kanta tana me k'ak'aro murmushi bisa lips dinta. "Emmm.... Emmm ina yini ya Irfan ......" Shut that your trap, and hold your ina wuni! Ya daka mata tsawan daya firgitata kafin yaci gaba da fad'in" Who do hell you think you are, who gave you the permission to come in here in the first place. "Baki na rawa Azee ta soma fad'in dama Ammah ce tace nazo na kiraka kaci dinner. "Gajeren tsaki Irfan yayi kafin yace" let me warn you for last time, kar ki sake gigin shigo min parlor without my permission, just get out of here useless kawai. "Jiki a sab'ule Azee ta juya kai tsaye sashen Anty ta wuce ta fada dakinta ta shiga rusa kuka. "A haka Aunty wato Laila ta shigo ta sameta, Azee bata b'oye wa Aunty komai ba ta kwashe ta gaya mata, Aunty ta bata baki snn tace taci gaba da ha'kuri kar ta ruguza masu plan, "Ammah ko data ga shiru lokacin Engr har ya wuce sashensa , sai cewa tayi Nadiya ko Deejah d'ayarsu takaiwa Irfan abinci dan tasan miskilancinsa ba lallai ya sauko ba, daidai shigowan Laila kenan tayi caraf tace aa barin kai masa, "Dq kanki aida kin bari yaran sun kai masa cewan Ammah, mayaudarin murmushinta tayi kana tace" a 'a haba dai Ammah gwara na kai masa dan na saba da d'an nawa sosai, Ammah ta murmusa cikeda jin dad'i, kyawun halin Laila na da'da burgeta tana jin tana k'ara sonta, lallai Nazif yayi dacen mata... Laila da kanta ta shirya abincin Irfan ta d'auka ta nufi sashensa, tafi minti uku tana knocking kafin ya taso da tafiyarsa na k'asaita ya bude yana ganin Laila ce ya d'an saki fuska kana yace" Aunty keda kanki.... Mayaudarin murmushi Laila tayi kafin tace toh yana iya tinda d'an gidana yak'i fitowa muci abinci tare kaga ai dole na biyoka dashi. Irfan yayi saurin karb'an tray d'in yana mai jinjina kirki da faramfaram irin na Laila. Sosai suka jima suna labari har yaci abincin sosai. "Kwanci tashi babu wuya wajen mai sama yau su Deejah an tafi makaranta dan fara halartan aji, course d'aya suka samu dukansu uku, idan ka gansu dole su birgeka yanda suke gudanar da al'amuransu duka Nadiya halinta na nan haka dai suke shanyewa, dan kuwa idan en rashin mutuncinta na kusa haka nan take watsa masu musamman Azee har yanzu basu faye jituwa na Nadiya ba. "Parking yayi a k'ofan Cafeteria yanda ya shiga saukewa Mamie kayayyakin aikinta, Mamie ta dube shi cike da kulawa tace kaje kawai Sadiq ai na gode ka bar Ruqayya na kan jira kasan layin nan namu ba'a faye samun abin hawa ba. Sadiq ya murmusa kafin yace " toh Mamie na daga can zan wuce Office snn inaga bazan dawo gida da wuri ba zamuje wani waje da Irfan. "Babu komai Sadiq Allah dae shiyi maka Albarka, Ameen ya amsa kafin ya juya kan motar sa. "Ita kad'ai ke tafiya bisa titi dan ta baro su Deejah da Azee a Department, as usual kunnenta mak'ale da earpiece sweet na tsinke ne a bakinta tana tsotsa, riga da skirt ne atampa a jikinta sai er k'aramar vail data rufe kanta dashi zuwa kafadarta dama daura dankwali ba d'abi'arta bane......" Karan horn din da ake mata ya cika mata kunne, a hasale ta juyo da niyyan masife koma waye ke mata horn din nan, Ido hud'u sukayi dashi yana sanye cikin English wears da suka karb'i k'irar jikinsa da fatarsa. Kasa cewa komai tayi sai kallon data bisa dashi, shi kuwa Sadiq har gabanta ya k'araso da motar kafin yace" Har a makaranta ma sai kin gwada hali, kiyi hankali kar ki biyewa mazan jami'a balle su kaiki su baro ki..... daga haka ya fincike motarsa ya wuce. "Baki sake Nadiya ke kallonsa har ya b'ace ma ganinta, maganarsa ya dawo mata" _kiyi hanakali da mazan jami'a kar su kaki su baro ki_ toh meye dalilinsa na fada mata haka gani tayi dae ba tareda kowa ya ganta ba, ajiyan zuciya ta sauk'e dan a halin yanzu bata iya mayar masa da magana. "Laila kuwa ta sami karb'uwa sosai wajen Ahalin Engr Nazif, kowa ya saki jiki sosai da ita, hakan yasa ta k'ara samun matsayi sosai wajen Engr dukda har rana me kaman ta yau bai tab'a jin sonta ba amma kula da iyalansa da takeyi sai ya bata matsayi sosai a zuciyarsa. "Toh wai yanzu me kike so na miki ne Yussy, kinsan dae bazan ta'ba yarda wann cikin nawa bane, besides bani kadai bane nake fita dake, bayan alkawarin da kika min bazakina kula kowa ba, ance maki bansan kina bin wasu mazan bane..... " Ahidjo wllhi kai kadai ne nake yarda ka kusance ni babu condom kaga kuwa definitely this pregnant is yours. "Gajeren tsaki Ahidjo yayi kafin yace yanzu me kike so nayi kinsan dae ban isa kai wa iyayena wnn labari ba. "Yussy ta juya idanunta dan kuwa tarkonta ya kafu ya kama Ahidjo nan tace" Toh that's why called you, yanzu hundred thousand kawai zaka tura min account dina naje a cire cikin, Ahidjo ya sauk'e ajiyan zuciya kafin yace Ok ok fine naji zan tura maki, and make sure an cire cikin nan kinji. "Tayi wani k'asaitaccen murmushi kafin tace toh sai naji alart........ "Wani tsalle Yussy tayi" kai yauwa yanzu kuma saura Safwan shima haka zan kirasa ne kanna masa k'arya na tsesa...... " Ta kwanta bisa gadonta iPhone 7 dinta na gefe ta shiga kallon irin kayan more rayuwa da yanzu take dasu ba kaman da da take orphanage ba, kai lallae rayuwa ya mata dadi... haka ta ringa kiran samarukanta tana tara kudi...... "Deee pls mana wnn punishment din ya isa haka I need see you, wnn rules naki yayi yawa ko dan kinga am dying for you ne.... ya k'areshe maganar cikin sigan shagwab'a yana mai juyi cikin kujeransa na office...... "Daidai lokacin da Sadiq ya turo kofan office din ya shigo. "Daga d'aya b'angaren Deejah cike da jin kunya tace" Kai ya Irfan sch ne fa ya b'oye ni......" No karma kice sch, ever since dana furta ina sonki kika shiga wasan b'uya dani, ko a gida na daina ganinki. "'Dan murmushi kawai ba tare da tace komai ba ..,. Irfan kuwa ko ajikinsa yaci gaba da gaya mata kalaman soyayya hardai saida yaga kaman Sadiq ya gaji da jira kafin ya kashe wayar. "Mr lover anya zaka bari ta k'arasa sch din kuwa kafin ayi auren,.... "Kai haba Sadiq ta k'arasa sch fah kace like you don't know she's just starting, ai na gama k'ok'ari ta k'arasa aji d'aya sauran bayan aure taci gaba, yanzu ma daba don hankalin Daddy yana wajen sauk'e tsohon chairman din nan ba da tuni na masa maganar. "Sadiq ya murmusa kana yace" kaga sabon shigan soyayya, Irfan kuwa lumshe idonsa yayi ya kwanta cikin kujera me juyi snn yace "whatever..... " dariya sosai Sadiq yayi kafin yace "toh mijin Deejah yanzu dai ka tashi mu tafi conference hall kasan daddy baison muna attending meeting late...... "Ai kuwa hall ya cika su kadai ake jira, Suna shiga da kadan Engr ya shigo, Shear holders da staff gaba daya an hadu, nan akayi meeting kan sauke tsohon chairman bisa samunsa da akayi da shigo da kaya na bogi, wnn nasara kuwa ya samu ne ta dalilin Sadiq da Irfan, Engr sosai yaji dadin yanda suke aiki bisa gaskiya da amana a wnn company, take aka k'ara masu matsayi a M&M Builders, kama daga masu hannun jari harma da ma'aikata na companyn sunji dad'i dan kuwa suna jin dadin aiki sosai da Irfan da Sadiq. "Tsohon chairman kuwa ya kira tsohuwar kilakinsa wacce tayi k'aryan k'aninta ne wato Hajiya Karima suka shiga jajanta lamarin, sosai Hajiya ta cizi yatsa ji take kaman ta kashe Nazif da d'ansa ta huta, da ba don tilon d'iyarta da tilon jikarta sun k'wallafa rai akansu ba da tuni ta kar Nazif da Irfan ta huta, amma idan sunsan wata basu san wata ba, da Karime suke zancen, duk wandata yaci tuwo da Karime to kuwa babu ko shakka miya ya sha.... Ta juya ta galla wa Alhj Ma'aruf harara kana ta dungure shi a goshi tace" Bak'in mahassadi duk kai ka jaza min wnn da yanzu M&M ya zama *Mallaki Na*. Hawayen takaici ne kawai ke sauk'a daga idon Alhj Ma'aruf.... "Yau ta kama Saturday ita kad'ai take kan shirin sch dashike suna da tutorials kasancewar jarabawa na farkon zango na k'aratowa, babu yanda batayi su Nadee su shirya ba sun'ki dan haka ita kad'ai ta shirya ta sauk'o k'asa, dawowarsa kenan daga jogging sukayi kicib'is...... _👸🏻QueenSamee😍💄👄_ [8/22, 14:40] Umar Dalha: 🌘🌘🌔🌔 *Mallakin Waye* 42 *Na Sameena Aliyu* "Kallonta yake babu ko kyafta ido tai masa kyau sosai dukda ba wani makeup ne face dinta ba, riga da skirt ne na leshi a jikinta sai hijabin da bai k'arasa gwiwa ba, "Ganin irin kallon da Irfan ke mata yasat saurin sunne kai da kyar ta lalumo kalamai ta iya gaidashi, ya amsa sanda yake cire headphones din dake mak'ale kunnensa. "Where are you heading to Gorgeous? "Idonta na kallon k'asa ta amsa da "School" a takaice "Toh ai yau Saturday driver din naku baya zuwa da safe ko kin mance ne. "Dama taxi zan shiga. "Wai class ne kike dashi, ya tambaya cikeda kulawa. "Eh tutorial ne zanje. "Agogon wayansa ya duba kafin yace" let me get dressed sai na kaiki. Daga haka ya wuce sashensa, sai snn Deejah tabisa da kallo komai nasa abun burgewa ne harta tafiyarsa, a hankali ta sauk'e ajiyan zuciya. "Duk wnn abinda ya faru a idon Ammah dake zaune balcony dinta ya faru, ta kasa daina murmushin da take, kai itakam Allah yasa Irfan da Deejah son juna suke da saitafi kowa farin ciki, Hajja ne ta shigo ganida ajiyewa Ammah fresh juice na abarba a gabanta, har zata juya Ammah tace, Hajja nikam na tambayeki mana. "Hajja ta rusuna kafin tace toh Hajiya ina jinki Allah sa na sani. "Ammah ta kurb'i drink din kafin tace" nasan yanda Deejah ta daukeki tamkar uwa bata b'oye maki komai, inaso naji ko tanada wani saurayi da takeso. "Hajja ta sauke ajiyan zuciya kafin tace" Hajiya gaskiya Khadeejah bata tab'a min labarin wani saurayi ba, hasalima ban tab'a jin tana zancen ba. "Ammah ta kad'a kai kafin tace" toh Irfan fah baki ganin akwai wani abu a tsakaninsu. "A zabure Hajja ta d'ago kai kafin tace" Hajiya ina 'Karamin Alhaji _sunan da take kiran Irfan_ ina Khadeejah..........."Kar ki damu Hajja ki fad'a mun idan kin sani, dukanmu mutane ne babu wanda yafi wani wajen Allah sai wanda yafisa tsoronsa, Hajja tun dawowar mu Nigeria kike muke tare da ke kike mana aiki, a halin yanzu mun zama kaman 'yan uwa, Khadeejah yarinyar arziki ce wacce irinta nake ma jikana Irfan fatan samu, yau da ace Irfan da Deejah zasu kasance ma'aurata da sai na fi kowa farin ciki, dan haka ki fad'a min idan akwai abinda kika sani tsakaninsu. "Hajja ta gyara zamanta kafin ta soma fad'in" Hajia tunda kin buk'aci ki sani zan fad'a maki duka ita Khadjian bata son kowa ya sani, dan ita ta hana k'aramin Alhaji ya fad'a maku a cewar ta bata san yaya zaku karb'i abin ba, watak'ila bazaku aminta ba dubaga matsayinta a gidan nan da kuma matsayin K'aramin Alhaji, wanda hakan na iya jawo k'arshen zamanta a gidan nan, musamman da yanzu ta sami gurbin karatu, toh Hajiya kinji dalilin Khadija na b'oye wnn al'amari. "Ammah gaba d'aya ta kasa b'oye farin cikinta,..... "Suna a haka gogan yayi sallama ya shigo nan Hajja suka gaisa da Irfan kafin ta fice, "Yanayin dayaga Ammah ya tabbatar masa tana cikin farin ciki, dabadon kar Gorgeous dinsa tayi latti ba daya tsaya zolayan Ammah ko ta samo wani bazauri ne. "Ammah ta lura da yanda yake ta sauri tayi saurin cewa" yaya dai mijin saurin me kake ne da bazaka tsaya mu gaisa da kyau ba. "Irfan ya k'araso ya manna mata peck a goshi kafin yace" Granny am in a hurry Deee zatayi latti zan dropping nata sch ne. "Ammah ta murmusa kafin tace" dukda baka fad'a min I already found out, Irfan nafi kowa farin ciki Allah ya sanya Alkhairi. "Cikin rashin gane ina Ammah ta dosa Irfan ya soma girgiza kai yana d'aga gira kana yace" sorry Granny don't get you. "Murmushi ta kuma yi kafin tace "idan ka dawo zamuy7 magana, daga haka ta shige bathroom, ta bar shi na sak'esak'en me Ammah ke nufi. " 'dan 'daga kafa'darshi yayi gamida d'aga gira sam kafin ya fice, "Da kansa ya bud'ewa Deejah front seat ta shige ya maida marfin ya rufe, kafin ya k'arasa driver seat ya bude. "Engr Nazif dake tsaye windown d'akinsa a idonsa komai ya faru, duk k'arfin hali da dakekken zuciya irin na Engr saida yaji mugun fad'uwan gaba ganin yanda Irfan ya bud'ewa Deejah k'ofar mota yana mai rirtata, da kyar ya iya k'arasawa gefen gado yanda Laila ke kwance ya zauna zuciyarsa na tafarfarsa wanda shi kansa besan dalili ba. "Zulai baki sake take kallon Deejah da Irfan ganin abin tayi tamkar a film, a sittin tayi sashen Aunty kai tsaye d'akin Azee ta wuce ta shiga dokawa, Azee na kwance kan makeken gadonta kamar a mafarki ta jiyo bugun da Zulai keyi, da masifa ta nufo k'ofar d'akin ta bude, yanayin dataga Zulai yasata yin biris tana kallonta, "Ke lafia meye na ganki haka....... cewan Azeee, "Zulai na haki ta kwashe komai ta fadawa Aziza,........"Wani irin Duuummm! Azee taji, hijabi ta wawura ta suri car key din Laila har tana bangaje Zulai ta fice tayi waje a guje, nan ta hangi bayan motan Irfan na ficewa, saurisauri ta shige motar Laila ta fice. "Hankali kwance yake driving jifa jifa yana hirawa Dee dinsa, dukda sunne sunnen kan da Deejah keyi, Irfan ya d'an rage speed kafin yace" Dee all this kunya kuyan nan naki zan cire maki su soon, aurenmu da two days ma zamu tafi honeymoon so ki zab'i wani k'asa kike so. "Ta d'anyi far da idanunta kafin tace "Kai ya Irfan ko saka ranar auren fah ba'ayi ba,. "Irfan ya murmusa kafin yace" soon za'a saka ai, danni bazan iya wann b'oye b'oyen naki ba, ya d'an rank'wafo da kansa saitin kunnenta kafin ya rage murya yace" Am eager to be with you Gorgeous, bazan iya k'ara 1year ba tareda ke ba. "Tafukan hannunta tasaka ta rufe fuskanta tana murmushi, murmushin shima yayi sanda ya maida hankali bisa titi. "Daidai kwanan Nile University Ahidjo ya hango motar Irfan na shiga makarantar, nan shima ya karya hancin motarsa yabi bayan Irfan daidai lokacin da Azee ma ke biye dasu. "Har k'ofar lecture hall Irfan yayi parking da kansa wnn karan ma ya sauk'o ya bud'e wa Gorgeous dinsa k'ofa, fuskan nan nasa dauke da murmushi yana sanye cikin red shirt da black chinos wanda ya fito da farar fatarsa da asalin kyaunsa, hannu yasa ya rik'o jakar Deejah yana k'ok'arin karb'a,.... "Deejah ta d'an turo baki a shagwab'e tace" kai ya Irfan what's this...... "Da sauri cikin kwaikwayan muryarta yace" zan rik'e wa Gorgeous jakarta ne, mak'e kafad'a tayi kafin tace" kagafa mutane na kallonmu....." Shima mak'e kafad'ar yayi kafin yace" I don't care kowa ma yasan I love my Gorgeous and I can do everything for her, be ko jira cewanta ba ya karb'e jakar yace oya muje na raka ki k'ofan hall din......" Jama'a kuwa gaba d'aya idonsu kan Irfan da Deejah, daga masu cewa Woow sun dace, sai mau cewa inama sune suke jerawa da Irfan ya rik'e masu jakka, lallai Deejah sarauniya ce. Hamida course mate dinsu ce ta k'araso tana kashe wa Deejah ido wai sun dace, Hamida ta gaida Irfan kafin ya mik'awa Deejah jakarta saida suka k'ara shan soyayyarsu kafin ya wuce, Deejah da Hameeda suka wuce hall, Hamida na faman yaba kyau da had'uwa irin na Irfan. "Azee da Ahidjo fah..... "Azee dai ji tayi tamkar ta kashe Deejah ta huta, Ahidjo kuwa sha'awan Deejah k'aruwa masa yake bayan ko wani second musamman da yanzu ya sake yin tozali da ita, yana hankalce da irin kallon da Azee ke masu dan gefenta yayi parking. ?......... "Ganin Azee ta fincike mota ta fice a guje yasa Ahidjo saurin bun bayanta..... "Gudu Azee keyi tamkar zata tashi sama, Ahidjo ma nan ya k'ara speed yana binta a guje, Azee bata tsaya ko ina ba sai wajen wani ruwa ta yunk'ura zata fad'a Ahidjo yayi saurin rik'ota...... Ta kuwa shiga tirjewa tana fad'in ka kyaleni na mutu, bazan iya rayuwa ba tareda Irfan ba, na gaji da soyayyan wanda besan inayi ba..... kuka me k'arfi ya kufce mata, nan Ahidjo ya rungumeta cikin jikinsa ya soma rarrashinta, saida tayi me isarta kafin ta d'ago cikeda mamaki tana kallon Ahidjo..... "Da sauri ta matsa baya kafin tace" Malam lafia? Wanene k? Meye had'inka dani? "Ahidjo yayi k'asaitececcen murmushi kafin yace" Nine Ahidjo kabeer Babban Abokin Irfan Mumtaz wanda kike dying akansa, idan kin bani had'in kai nine solution na matsalarki snn kece solution na matsalata......" Cikeda mamaki Azee ke kallon Ahidjo"......... _Toh masu karatu yaya kuke ganin wann kwamacala zata kasance?? Ku biyo Semee dan jin wann daddan labari me cike da darussa_ _👸🏻QueenSamy😍💄👄_ [8/22, 14:42] Umar Dalha: 🌔🌔🌘🌘 *Mallakin Waye* 43 *Na Sameena Aliyu* "Zama sukayi dan gefe da ruwan har lokacin Azee bata daina mamakin Ahidjo ba, hannu ya saka a lajihunsa ya ciro Emzolin maganin muran yara, mik'a mata yayi bayan ya kurb'a....." Da mugun mamaki Azee ke kallonsa kafin tace" what's this ce maka akayi ina shaye shaye.... "Mayaudarin murmushi Ahidjo yayi kafin yace" Easy baby, nima ba shaye shaye nake ba, wnn da kika gani shine maganin damuwan duniya, bet me kina sha zaki nemi damuwarki ki rasa. Ya k'arashe maganar yana wani kashe idanunsa. "Azee dai sai kallon kwalban kawai take ta kasa tab'uk'a komai...." Ahidjo ya kuma murmusawa kafin yace" Ni da Ke muna fuskanta matsala guda son maso wani wanda hausawa suke cema k'oshin wahala, so why not bazamu ji dad'i ba meyasa zamu bari damuwa yayi mana lahani bayan wa'inda muke damuwar a dalilinsu basu san munayi ba. "Kalaman Ahidjo tabbas sun tafi da Azee batasan sanda ta kar'bi kwalban hannun Ahidjo ba tana d'aga kai kuwa ta kwankwad'e tass sai kwalba kawai ta ajiye. "Ahidjo ya shek'e da dariya kafin yace" ko kefa keda damuwa sedai kiga anayi....." K'wayoyo masu k'arfi Ahidjo ya tara cikin maganin nan dan haka sosai ya k'ara wa maganin k'arfi.... "Kan kace me Azee ta soma ganin jiwa, luuuu ta fad'a jikin Ahidjo, shikuwa gogan ya fashe da dariya kafin ya d'auketa ya jefata cikin motarsa, har wani tsalle yake yana fadin "wuuuhhh yau akwai morewa daga haka ya finciki motar suka bar wajen..... "Hajiya ta cika tayi fam bayan ta gama waya da Laila ta fada mata sallaman Ashiru da akayi daga M&M Builders, banda tsaki babu abinda takeyi tana fama tsine wa mijinta Alhj M'aruf. "A b'angaren Laila ma ta cika tayi fammm tana zaune bakin gado har Engr ya fito daga bathroom tana nan zaune, ko kallo bata ishesa ba ya k'arasa shirinsa. A fusace ta mik'e ta nufosa tana faman huci....." Na maka magana kayi banza dani ka fad'a mun me Kawu na yayi ka sallamesa daga Company.? "Engr ya kalle ta a kaikaice ba tareda yace komai ba ya k'arasa saka agogon hannunsa. Gani dai ficewa zaiyi ba tareda ya tanka ta ba yasata saurin shan gabansa, nan da nan ta soma k'ak'alo kukan munafunci " Haba my Engr ina maka magana kayi banza dani, what have I done to deserve this, "Girgiza kai yayi kafin ya zauna bakin gado, gefensa ya nuna mata yace" zo ki zauna, babu musu ta k'arasa ta zauna, Kallonta yake da kyawawan idanunsa, gaba d'aya sai ji tayi ta kasa jure kallonsa dan kuwa k'warjinin sa ya cika d'akin gaba d'aya. "Sauk'e ajiyan zuciya Engr yayi kafin yace" When did you become like this, yaushe kika soma min tsawa Laila, bansanki da rashin kunya ba so pls kar ki koya yanzu,....." Cike da shagwab'a tace" My Engr Kawu na fa ka kora, then how do you expect me to react...... "Engr ya rik'o hannayenta cikin nasa kafin yace" You should have let me explain first before you judge me. He was caught red handed da almandahana da cucuwa tareda shigo da kaya na bogi kan kud'i masu tsadan gaske, and doka ne na kampanin duk wanda aka kamasa da cucuwa a bakin aikinsa, yaja ma kampanin asara me yawan gaske coz mutane 'yan kwangila da dama sun dawo mana da kayayyakin mu bayan da suka soma amfani dasu suka gane kayan bogi ne. I should have send him to jell sabida abinda yayi, Amma sabida ke da kuma darajan Baba Alhaji na kyalesa, so pls bana so ki sake tono wann maganar ta wuce.... daga haka ya mik'e ya nufi closet dinsa dan daukan takalmi...." Laila kuwa jiki a sanyaye tabi bayansa.... "Ahidjo be tsaya ko ina ba sai guest house din Dad dinsa, har lokacin Azee na cikin maye, da kyar take ture Ahidjo daga jikinta tana fadin ina ya kawota me zai mata, Ahidjo kuwa shedan sai dada angaza sa yake,, nan da nan ya shiga zame kayan jikin Azee, ya shiga romancing dinta, tun tana turesa har tashiga biyesa, be kyaleta ba saida yayi mata kackaca, kafin ya samu sukunin kyaleta, nan bacci ya kuma yin gaba da Azee. (Allah ka rabamu da sharrin son zuciya... Ameen). ************** "Sadiq da Ruqayya ne zaune gefen Dada suna bata maganin ta Mamie tayi sallama ta shigo, gaba daya suka amsa gamida gaisheta, Mamie ta zauna gefe tana kallon Dada yanda ta damk'e 'yar tsanar dake mak'ale a hannunta, tausayinta ya da'da shigarta, ta amshi maganin hannun Ruqayya ta ci gaba da bata, Sadiq ya mik'e yana fad'in " Little sis come and serve me pls, cikeda zumudi Ruqayya ta mike tabi bayan Sadiq, dan kuwa hidiman Sadiq ko kadan bata gajiya dashi, Mamie ta bisu da kallo fuskanta d'auke da murmushi sosai yaran nata ke burgeta, Fatanta Allah ya nuna mata ranar aurensu, zata fi kowa farinciki..... "Koda aka tashi daga tutorial Irfan da kansa ya tafi d'auko Dee dinsa, a Amigo suka tsaya yayi masu takeaway, wann rana Deejah ta yarda Irfan masoyinta ne na gaskiya snn ta dau alwashin nuna masa soyayyarta koda kuwa hakan bazai yi dadi ma wasu ba. "Yana gama parking ya bude mata kofa gamida mika mata ledan, zatayi gardama ya daura dan yatsarsa bisa lips dinsa yace" I don't want to hear anything,.... "godiya tau masa kafin tasa hannu ta karb'a, saida ya taka mata har k'ofan sashensu kafin ya wuce nasa sashen. "Daidai k'ofa tayi kicib'is dasu Nadiya Nilam Amir da Aiman, gaba d'aya suna k'o'karin k'unshe murmushinsu. Nilam ta k'araso da gudu Deejah ta rungumeta, a kunnen Deejah take rada mata" Deejah wai da gaske ne zaki auri ya Irfan. Deejah tayi saurin d'agowa tana dubansu Nadiya, gaba d'aya suka fashe dariya suka soma fad'in" Yess da gaske ne da gaske ne....." Nan da nan ta daburce ta soma fadin" me kuke fadi, waya gaya maku, ni dai dai..... "Tsalle su Nilam suka shiga yi suna zagaye parlorn yayinda Deejah ta jawo hannun Nadiya suka nufi upstairs. "Sosai Nadiya ke dariya ganin yanda Deejah duk ta daburce, ke wai meye kika wani razana, bakisan mun sani ba koh...." Harara Deejah ta narkawa Nadiya kafin tace" zaki sani ai solving calculus na nan a gabanki. Nadiya na dariya tace oho dai ai matar yaya ta mana, Deejah ta nufota a guje, nan Nadiya ta fice a guje tana ci gaba da dariya. "Har wajajen k'arfe shida na yamma babu Azee babu labarinta, Laila ta kira wayanta yafi abunda yafi baya shiga, koda ta tambayi Zulai sai ce mata tayi makaranta ta tafi gashi da motan Laila ta fice. I zuwa yanzu hankalin mutanen gidan ya tashi, musamman Laila, Engr Ammah da kuma Deejah, "Engr ya tusa Deejah da Nadiya a gaba da tambaya ko yau sunje sch, Deejah tace " Eh tutorial mukayi Daddy amma ni kadai naje Nadiya da Azeeza basu je ba, Nadee tace haka ne, nan hankalin Engr da Laila ya kuma tashi, aka kira Hajiya ko tana can shiru bataje can ba, "Cikin sauri Engr ya tura Nadiya kiran Irfan suka nufi station yayinda su Ammah dasu Hajja keta faman bawa Laila baki, dan kuwa zama dirshen tayi a k'asa tana kuka...... 👸🏻QueenSamy😍💄👄...... [8/22, 14:44] Umar Dalha: 🌘🌘🌔🌔 *Mallakin Waye* 44 *Na Sameena Aliyu* _♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡ To All the readers I love you Oceans and Galaxies☆☆☆☆☆☆☆☆_ "A hankali ta soma bud'e idonta da suka mata nauyi tana me dafe kanta gamida jijjuya kan nata, ta yunk'ura zata tashi saiji tayi zafi sosai ta k'asanta, kasa d'aga koda k'afa guda tayi balle tayi tunanin tashi,... Take komai ya soma dawo mata kwanyanta, Jarrr ubancan wato Ahidjo fyad'e ya mata, wani wawan ihu ta sake wanda yasa Ahidjo fitowa daga bathroom babu shiri, ganinsa sindir da tayi gabanta yasata sake runtse idanunta tana ihu tana bige bige, ..... "Da sauri ya zuri towel ya d'aure k'ugunsa kafin ya k'araso yanda Azee ke kwance, rungumeta yayi sosai cikin jikinsa yana fad'in" Calm down baby, calm down take it easy......" Bangaje sa tayi kafin ta soma fad'in" dama wann shine k'udirinka akaina, dama kayi niyayyan ka rabani da abinda na jima ina tattalinsa wa masoyina ne, ka cuce ni I was stupid da na biyeka daka ce zaka taimaka min Irfan yasoni, dama wann shine taimakon, na tabbata koda ace Irfan zaiso ni bazai tab'a sona yanzu ba,..... "Ahidjo yayi saurin saka bakinsa cikin nata, da k'arfin gaske Azee ta turesa ta shiga goge bakinta, tana watsa masa mugun kallo take fa'din" ka cuceni ka cuceni mugu kawai azzallumi....." Sosai Ahidjo ya rungumeta cikin jikinsa kafin ya soma fad'din" ki saurareni kiji me zance, da kike ta cewa I raped you wayace maki fyad'e na maki, cikin sauk'i kika bani had'in kai mukayi komai...... "Cike da masifa take fad'in " Sabida ka bani kayan maye nasha hankalina ya gushe shiyasa na biyeka ai......" Enough!!!! Ya daka mata tsawan da saida ya firgita ta kafin yaci gaba da fad'in" Ke mahaukaciyar ina ce, did I force you to drink it, ai bani na na tilasta maki sha ba in the first place, kuma da kika sha am pretty sure yanzu kinji canji a jikin ki,....." yayi wata murmushin k'eta kafin yaci gaba da fa'din " Ke barin fad'a maki yanda muka fara ki bari mu ci gaba, idan kika k'i kin san zan sanarwa Irfan komai snn zai da'da tsanar da ya maki akan nada, and babu wanda zai yarda fyad'e na maki tunda ke kika kawo kanki....so just corporate baby and get what you want, idan kika amince mun kin samu Irfan an gama. Daga haka yayi ficewarsa zuwa parlor ya barta nan cikin k'unci "Dafe kanta tayi ta shiga kuka me tsuma rai, tabbas abinda Ahidjo ya fad'i gaskiya ne, idan ya fada kowa ma a gidan zai tsaneta harta momynta balle Irfan da dama ya washeta, biyewa Ahidjo shine kad'ai mafita a gareta. Da wnn tunani ta yunk'ura zata tashi taji zafi, haka ta rarrafa ta shige bathroom dinsa ta kintsa kanta..... ************************** *Police Station Wuse 2, Abuja* "Suna zaune shida Engr a reception bayan Engr yayi filing case d'in b'atan Azeeza, har no motan Laila data fita dashu da time din da suke expecting ta fita Engr ya fad'i.... "'Dan gajeren tsaki Irfan yayi sanda wayarsa ta soma k'ara kafin ya matsa gefe yana amsa wayan, Sadiq ne ya kirasa bayan sun gama waya da Sadiq Deejah ta kirasa ta soma tambayarsa ko an samu Azee, " So you also believed that she was lost, babu wani b'atan da tayi kawai dai yawonta ta tafi, ya fadi cikeda b'acin rai, "Haba ya Irfan don't talk like that, ina zataje ta zauna har dare, da gaske b'ata tayi, wait a minute...... "idan kace haka kenan muma lokacin da muka b'ata yawonmu muka tafi.? "A hasale ya soma fadin karma ki hada b'atanmu da nata, two different things ne, ke da kanki kikace ba ki ganta a sch ba, toh ina taje inba yawo ba. " Deejah ta sauk'e ajiyan zuciya kafin tace" dukda haka dai idan mutum ya fita tofah sai Allah ya dawo dashi lafiya, mudai muyi addu'an Allah sa tana cikin k'oshin lafiya,..... " Gajeren tsaki ya kuma yi kafin yace" bari ku gani babu b'atan da tayi, am quite sure zata dawo da kanta, ... Zatayi magana ya canza zancen zuwa na soyayya na suka b'uge da hiran soyayyar su har ya d'an sami sauk'in haushin da yakeji..... " Yana gama wayan ya dawo yanda Engr yake, sauro duk sun soma cizonsa abunka da ajeboter take jikin ta soma canza launi, "Daddy pls mu koma gida haka tinda munyi filing complaint besides yarinyar nan fah yawonta kawai ta fita tunda kowa ya sani ba sch taje ba,...." Ya isa haka Irfan Engr ya daka masa tsawa, kafin yaci gaba da fad'in" bana son irin haka yarinya ta b'ata kuma kana cewa yawonta ta tafi, zuwa anjima securities na Nile din zasu kawo CCTV information mu gani idan ta tafi sch, munddin taje makarantar kuwa zasu fito mana da 'yar mu dan k'ara zan shigar dasu. "Irfan dai baice komai ba, Amma zuciyar sa ta ci gaba da ayyana masa Azee yawonta kawai ta tafi, gaba d'aya ji yayai ta k'ara sane masa. _8:39pm_ "Daidai lokacin da securities na Nile University suka kawo CCTV information nan aka soma playin, Engr da sauran officers din suka maida hankalinsu kan video din yayinda Irfan ya koma gefe yana ci gaba da danna wayarsa. "K'arara motar Laila da Azee a ciki aka nuno ta shige cikin Nile.... jim ka'dan aka nuno ficewarta daga makarantar......" Engr ya sauk'e ajiyan zuciya, tabbas Aziza ta fita daga makarantar toh ina ta nufa? Wnn shine babu wanda yasan amasar. Engr yayi godiya sosai wa securities din Nile yanda sukayi cooperating kafin suka wuce. "K'arfe 9:00pm daidai Engr da Irfan suka bar station din kan idan an sami wani labari gameda Azee zasu kira Engr. Sosai Engr yayi masu godiya bayan ya cikasu da arziki. "Ran Irfan idan yayi dubu ya b'acu kan wnn k'azamar yarinyar aka fito dashi da daren nan, dabadon Daddy yake tu'kawa ba da tuni ya fincike motar, haka ya rink'a sak'e sak'e a zuciyarsa har suka isa gida. "Suna isa Laila ta fito a guje tana tambayansu, Ammah da Deejah dasu Hajja suka rufo mata baya, "Dan takaici Irfan kam wucewa yayi sashensa ba tareda yako tsaya ba. "Suna zaune parlorn Engr sai faman lallashin Laila yake, I zuwa yanzu harta su Nadiya sun shiga damuwa, suna a haka sai jin Sallama sukayi...." Ahidjo ne ya shigo Azee na biye dashi, "A tamanin Laila ta isa ta rungume Azee dukansu biyun suka fashe da kuka, Ahidjo ya k'arasa can gefen Daddy ya soma gaishesa, da mamaki Engr yace" Ahidjo ina ka samo ta?? "Ahidjo kansa na k'asa uwa mutumin arziki ya soma sharo k'arya yana juyewa. "Daddy I found her can wajen gari, amrobbers sunyu mata robbery, sun kwace motarta and all, I was shocked lokacin datace min ita 'yarka ce, sai nace mata nima kai baba na ne, so that's why I brought her here, bayan na kaita asibiti anyi treating nata, .... "Illahirin mutanen parlorn godiya suka shiga yiwa Ahidjo babu kaman Laila da Engr. Ahidjo ya saci kallon Azee dake kwance cinyar Laila ya kashe mata ido d'aya, nan ta mayar masa da martanin alamun yayi k'o'kari. Daga haka ya mike yana fadin" babu komai daddy barin duba Irfan. "Azee ta kuma shigewa jikin Laila tana cije cijen leb'e sabida azaban ciwon da Ahidjo yaji mata. "Police ne sukayi wa Engr waya cewa an sami motan a so so place, yanzu haka suna nan zuwa. "Engr ya kuma masu godiya gamida fada masu an samu yarinyar. 👸🏻QueenSamy😍💄👄........... [8/22, 14:45] Umar Dalha: 🌔🌔🌘🌘 *Mallakin Waye* 45 *Na Sameena Aliyi* "Kallon mamaki Irfan yabi Ahidjo dashi kafin yace" itama club d'in kenan ka ha'du da ita kuka gama watsewarku a can snn ka d'auko ta ka kawo ta gida kuka shera k'aryanku, Am I right? Ya k'arashe maganar yana mai kallon Ahidjo da witsiyar ido...." "Haba Irfan "what the heck are you talking about, why on earth could make me lie to you, ka tuna fa we've been friends for long time kai our friendship has gone beyond ordinary friendship tinda mun zama kaman 'yan uwa you're my brother from another mother, wllhi Irfan this is whole truth, I found her wajen gari, and she's been robbed.......burki Ahidjo yayi da maganar tasa kafin yace" wait a second, why do you even care, meyasa kake tambaya kodai sonta kake???....." wani mugun harara Irfan ya watsa masa kafin yace" Watch your mouth guy, ko na rasa macen so ai bazan so that thing ba, kai I've never seen a disgusting being kaman ta ba tunda nake a rayuwata, the next time da ka sake hadani da yarinyar nan you gonna be sorry, ... "Murmushi Ahidjo yayi kafin yace" naga dai tafi yarinyar da kake nema asali da kyau......" Bai gama rufe baki ba Irfan ya kaimai naushi sai a bakinsa...." huci yake kaman rud'en dake tafasa bisa murhu...." Dukda jini dake bin bakin Ahidjo bai hana Irfan sha'ko wuyansa ba, yana huci yake fad'in" Didn't I warn you idiot,......" Securities ne suka nufo su a guje da shike a farfajiyan gidan suke tsaye jikin motar Ahidjo, take Ahidjo ya fizge wuyan rigarsa yana fad'in" Let go of me, Irfan ya kalli securities din yace su koma bakin aikinsu ba fad'a suke ba norms ne 😂, babu musu suka koma. "Ahidjo yasa hannu yana d'an goge jinin kafin ya d'ago yana duban Irfan yace" You need someone to tell you the truth Irfan, kar ka bari soyayya ya rufe maka ido, how on earth zaka soma soyayya da mere girl irin Deejah yarinyar da baka san asalinta ba for goodness sake, all you know about her is that daga Orphanage take, you don't know her real family who knows ko street girl kake nema, you and she are from different world Irfan, ka dubi girman family dinku, ka dubi arziki irin na mahaifinka, you're his eldest son you suppose to marry from responsible family, wanda za'ayi recognizing nasu, duk mutanen da za'a gayyata daga k'asashen duniya ka rasa wacce yarinya zaka kawo of all people duk matan da suke dying akan ka turawa larabawa kai har koreansa kanada masu sonka sai wann street girl din... haba ..... haba Irfan don't be a disgrace to your Family..........."ENOUGH OF THIS Ahidjo!!!!! Ya ishe ka haka, What is your stress da abun da ya kasance zab'i na, don't make me hate you for the rest of your life, Duk abubuwan da ka lissafo akan Deejah haka na ganta kuma nake sonta, it doesn't matter her status in life, what matters here is that I loves her..... I love her with all of my heart and nothing will change that love that I feel for her, snn duk emmatan da kake k'irgowa basu gaba na, ni ita na gani kuma nake so, fatana burina ta zamto mata *Mallaki Na*..... "So idan kana so relationship din mu ya dore kar ka kuma fad'in nasty things about her or else......" ya dan ja birki kafin yace " Ahidjo just leave pls, ka tafi dan Allah befor I hate you. "Kad'a kai Ahidjo yayi kafin yace" Irfan bazan tab'a gajjiya da fad'a maka gaskiya ba..... don't make a wrong decision, choose wisely......● daga haka ya bud'e motar sa ya wuce●●●●●●●● Duk wnn abun da akayi Ahidjo yayi dialing wayan Azee ta gama sauraren komai..... "Har ya fice daga gidan Irfan be dena bin motarsa da kallon mamaki ba, ikon Allah banda d'aurawa kai damuwa ina ruwansa da matar da ya za'ba, gajeren tsaki yayi gamida girgiza kai kafin ya wuce sashen Ammah.....★ "Azee na gama jin wayan nan wani ihu ta kurma gamida zubewa k'asa ko zafin ciwon dake jikinta bataji ba, nan kuwa jini ya shiga bin k'afafunta...... "Shigowar Laila kenan a rud'e taga jini na bin k'afafun Azee burki tayi sabida abinda idanunta ya gane mata k'rjinta na faman lugude...... _Toh fa wata sabuwa inji en chacha😂_ "Ammah na zaune saman darduma ta idda shafa'i da wuturi yayinda Deejah keta faman jera mata kayan guga cikin wardrobe Irfan ya shigo da sallama, Deejah ce kawai ta amsa sallaman dan Ammah na tasbihi lokacin......" Sak'o suka aikawa junan su ta idanu kafin ya k'arasa ya soma tayata jeran kayan..... "Dan marairaice fuska tayi alamun ya daina tana mai masa nuni da Ammah dake lazimi. "Satan kallon Ammah yayi dashike can gefe dasu take kafin ya matso kusa da Deejah sosai cikin sigan rad'a yake fad'in" Why? Bakiso Ammah ta gano ki ne, kina son mata kwacen miji......" Deejah ta turo baki saida ta saci kallon Ammah ta tabbatar hankalinta baya wajensu kafin tace a hankali" pls mana ya Irfan Ammah might hear us, ni dai babu ruwana....." Yanda tayi maganan sosai ta bawa irfan dariya, yana k'ok'arin maida dariyan Ammah ta mik'e tana k'ok'arin linke darduma.... da sauri Deejah ta k'arasa ta karb'a tana fad'in, Ammah barin linke maki. "Ammah na murmushi tace"Khadeejah baki gajjiya,..... "Ammah takai dubanta ga Irfan wanda take kan masa magana amma inaa hankalinsa na kan Deejah duk wani movement nata yana kallo gashi sanye take cikin doguwar rigar atamoa wanda ya zauna d'aram a jikinta sai d'an k'aramin vail a wuyanta, sosai ta tafi dashiii...." Gyaran murya Ammah tayi kafin ta kuma kiran sunansa..... " Da sauri ya amsa yana mai sosa k'eya. "Deejah da gaba d'aya kunya ya lullub'eta sad'af sad'af ta fice..... "Ammah ta k'araso ga Irfan dake faman cewa" Granny ashe kin ida sallahn......" kunnensa ta kama har suka isa bakin gado ta masu masauk'i kan gadon, irfan na rik'e da kunnensa yana fad'in" Auchhhh Granny it hurts......" Sake kunnen tayi kafin tace" Hankalinka yana kan soyayya yaya kuwa zaka san na iddah. "Hannunta na cikin na Irfan tana kallonsa fuskanta dauke da murmushi tace" You loves her right???.,...... "kafin yayi magana ta kuma cewa" Yeah I know you do, you do loves her, am so happy for you child, Deejah yarinyar arziki ce Allah ya tabbatar mana da alkhairi.... "Rungume Ammah Irfan yayi cike da farin ciki wanda saida ya tuno masa da mummyn sa..... "Tambayanki ne dan ubanki wani 'dan shegiyan ne kika bud'e masa cinyoyinki.....Cewan Laila bayan ta shak'e wuyan Azee... "Da kyar Azee ta kwaci kanta kafin tayi wa Laila bayanin komai......" Zama dirshan Laila tayi a k'asa ta shiga jero salati tana tafe hannu....Na shiga uku na lalace" yanzu Aziza dama wayon banza ne gareki, shukenan ya maki wayo ya raba ki da abunda bazaki tab'a samu ba koda da kud'i ne. To kuwa ya tsokalo wutar da bazai iya kashewa ba, sai naje har gidan ubansa naci ubansa tunda ya lalata min 'ya...... "cikin sauri Azee ta katseta da fad'in " Ki rufa mun asiri momy wallhi yace idan magann ta fito zai fadi komai, kuma dole Irfan ya tsane ni har abada, snn babu me yarda damu,...... "Wai ma miye abun damuwa momy, tinda dai yace zai min hanya na sami Irfan ai shikenan ko raina ne aka ce na mik'a sabida Irfan zan mik'a balle....... "bata gama rufe baki ba Laila ta bige bakin tace" Rufe mun baki sokuwar banza kawai, ki shirya da sassafe zan kaiki asibiti...... daga haka ta fice zuciyarta naci gaba da zogi. Wani b'angare na zuciyanta na fad'a mata" Gado tayi, barewa bazatayi gudu 'yarta tayi rarrafe ba. ★★★★★★★★★★★★★★★★★★★★★★★★★★ *A week later* "Zaune yake cikin office dinsa wanda yake a parlorn gidansa, gaba d'aya ya kasa tab'uka komai tinda Ammah tazo masa da maganar Irfan da Deejah, " wai meke faruwa dashi ne, deep inside his heart ba son Deejah yake ba, amma ko kad'an baijin yana son aurenta da Irfan shin me hakan yake nufi, kai he needs to have some time and talk to his son, da wann tunani ya dauki waya ya kira Irfan yace ya shirya masu dawaki su fita zagawa.. Da shike Engr mutum ne me son doki tun yana US yake da manyan dokuna irin na turawa wanda yakan fita kilisa ko polo dasu. "Daddy naji dad'in fitowa kilisa ni da kai, mun jima bamu samu time haka ba, cewan Irfan yayinda suke kan sukuwa bisa doki a hankali. "Murmushi Engr yayi kafin yace" Son I know you must be missing those moments da nakan dauke k gaban doki tun muna _Los Angeles_....... "Irfan yasa hannunsa ya goge hawayen da suka zubo masa kafin yace" when mummy was still alive, "Engr ya juyo ya kalle sa take tausayin d'an nasa ya kamasa, sauk'owa yayi bisa dokin dama already sun iso wani park, kama dokin Irfan yayi ya taimaka masa ya sauko ya cire masa helmet din dake kansa shima ya cire nasa kafin suka k'arasa kan wani dogon kujera me daukan sama da mutum biyu suka zauna. "Har lokacin Irfan na share fuskansa......" Engr ya rungumesa take shima yaji k'walla na nema ciko masa ido sabida tausayin d'an nasa, a hankali ya soma lallashinsa. " It's Ok Son, dukanmu munyi rashin Khadeejah Allah yayi mata rahama, she's in a better place right now. "Daga kansa yayi kafin yace haka ne daddy I love you,.... I love you too son. "Daddy meyasa 'yan uwan mummy tinda ta rasu basu tab'a zuwa Nigeria ko sau d'aya sun duba mu ba......." Take annurin fuskan Engr ya dauke cak..... Irfan ya sake maimaita masa tambayan da cewa" Daddy meyasa tun tasowarmu bamusan dangin mummyn mu ba, tun lokacin mummy na raye idan na mata maganar fada take min why daddy...." Mikewa Engr yayi kafin yace" Enough Irfan, zan gaya maka, but this is not the right time, we are here to talk based on another issue. "Irfan bana son aurenka da Deejah, ka nemo wata yarinyar na aura maka........" Kaman sauk'an aradu haka Irfan yaji kalaman mahaifin nasa yayinda k'irjinsa ya koma tamkar an d'aura dutse.......●●●● *Tofah masu karatu muje zuwa* 👸🏻QueenSamyNovels😍💄👄.... [8/22, 14:46] Umar Dalha: 🌘🌘🌔🌔 *Mallakin Waye* 46 *Na Sameena Aleeyou* " K'irjinsa ne yaci gaba da dukan tara-tara sanda ya dago yaga fuskan Dad dinsa babu alamun wasa. Da k'yar Irfan ya iya lalub'o kalamai ya soma fad'in" Daddy pls don't do this to me, I love Deejah...... I love her with all of my heart. I can't bear loosing her...." Enough!!! Engr ya daka wa Irfan tsawan da yasa yin shiru babu shiri.... " " Irfan na riga na gama magana, kaje ka samo wata na aura maka but Deejah,......"Daga haka Engr ya wuce ga dokinsa ya gyara linzamin ya soma tafiya.... "Tashin hankali wacce ba'a saka mata rana, jinsa yake tamkar a wata duniya..... da kyar ya iya mikewa dan barin wajen.... "Tunda Engr ya isa gida zuciyar sa ta shiga tuhumansa kan bai kyautawa Irfan ba, take kuma shawarin matarsa Laila ya fad'o masa" _Irfan shine danka na fari bai kamata ka barshi ya auri wacce batada asali ba, wata rana idan baka nan irfan shine magajinka, shin zaka so manyan mutane abokan ka suyi tattaki daga kasashe zuwa auren danka da matar da batada asali balle tushe_........ " Take ya toshe kunnuwansa dan kuwa gaba d'aya ji yayi bai son tuno kalaman Laila, kai duka wann abu marassa kyau da Laila ta fad'i gameda Deejah ko kad'an bai rage abunda Engr keji akanta ba, _Toh wai me Engr yake ji gameda Deejah ne_..... "Shi kansa Engr Nazif bashida wann amsar. "Kaman wanda aka jefo shi haka Ammah ta gansa tsaye akanta...." Irfan lafiya meke faruwa, ta tambaya sanda ta k'arasa ta rik'o hannunsa....." Rungume Ammah yayi sanda yaji hawaye na k'ok'arin bin k'uncinsa" Ammahhhh ki fada mun meyasa Daddy baiso na auri Deejah pls Ammah..... yayi maganar cikin rawar murya. "Kalaman Irfan sunyi matuk'ar bawa Ammah mamaki, yanda take ganin Engr ya rik'e Deejah tamakar 'yar da haifa batayi tunanin za'a sami mishkila daga garesa ba, mussaman duba da yanayi na hankali da nutsuwa da Deejah keda shi. "Ammah ta rik'o hanunsa suka zauna bakin gado, ta rik'e hannayensa sosai cikin nata kafin tace" Irfan ta yuwu Daddynka ya hango wani abu damu bamu hango ba, child kayi hakuri........" bata gama rufe baki ba Irfan ya mik'e idanunsa sun kad'a sunyi jajur haka fatar jikinsa tamkar jan gauta haka ta koma....., kallon Ammah yake yana girgiza kai kafin ya soma fad'in" So you don't want my happiness too, you want me to live a miserable life.... Granny I thought you loved me, I thought you'll be by my side, I thought I could feel presence of my mum with you... ashe ba haka bane, I was wrong all this while danayi tunanin kinfi kowa understanding dina, how I wish my was here or even her own mother or maybe her relatives nasan su zasu fahimce ni bazsu taking side din daddy ba,......" Shut up Irfan Ammah ta katse sa!!!! "Irfan ya d'ago ido yana kallonta tun tasowar sa bata tab'a mas irin wnn tsawan ba. "Yana huci siririyar hawaye take bin idanun sa guda d'aya. " Gyada kansa yayi yana murmushin takaici kafin yace" Na dauka idanazo maku da batun aure zaku saurare ni and you'll be happy, but I was wrong. "Yasa bayan hanunsa ya goge hawayen da ys sauk'o masa kafin yace" Zan tafi zan koma loss Angeles, I can't stay here any long...." Zai fice Ammah tayi saurin rik'osa hawaye na k'ok'arin kufce mata take fad'in" No Irfan dan Allah kr kuma tafiya ka barmu, bansan meyasa Daddynka bai son aurenka da Deejah ba,,,, she's not the only girl ka nemi wata koma er gidan waye I assure you zansa ya aura maka ita..... "Girgiza kai ya soma yana k'ok'arin fizge hanunsa yake fad'in " Granny I LOVE ONLY DEEJAH....... JUST HER ONLY HER. Can't you understand, zan tafi zan nemi 'yan uwan mummy na duk yanda suka shiga I know they will support me. Daga hak ya fincike hanunsa daga rik'on da Ammah ta masa cikin sarsarfa ya isa k'ofa tana kiransa ko tsayawa beyi ba,. "Daga yanda suka lab'e sun gama ganin komai, Lail ta shek'e da dariya tace ashede maganin malamin nan aiki.... Azee da damuwa ya d'an nuna a face dinta tace" momy what if he leaves yaya zanyi na shiga uku, kinga yanda ya koma tamkr damisa anya zaiji lllashi ya yarda ya zauna, karfa ya tafi American. ?......" Murmushi Laila tayi ta shafi kan Azee tace" yaro dai yaro ne, Azeeza ki kwantar da hankalinki malam na kan buzu ya tabbatar mana babu yanda Irfan zaije, haka dai zasu gama fadace fadacensu da iyayensa har ya sauko tinda ya ksance yaro mai biyayya dukda kafiya da taurin kan da yake dashi.... Azee ta sauke ajiysn zuciya... ganin Ammah da Engr sun nufi sashen Irfan hankai a tashe yasa su saurin juyawa da niyyan barin wajen, saiji sukayi Azee ta buge tukunyar da Malam na kan buzu ya basu, yana isa k'asa kuwa ya fashe tushhhhhh!!!! Wani ihu Azee ta sake Laila tayi k'arfin halin toshe bakinta dukda itama masifan tashin hankaline ya ziyarceta, dan kuwa na kan buzu ya sanar dasu kwaskwan nan tana fashewa to babu abinda zai hana auren Irfan da Deejah...... ★★★★★★★★★★ "Da k'arfi Engr ya shiga doka k'ofan Irfan yana kiran sunansa," Irfan!...Irfan!! Son open this door........ "Jifa da kayans yaci gaba da yi daga cikin sip yana cusawa cikin trolley... " kome ya tuna kuma sai gani nayi ya nufi k'ofan jiki a sab'ule.... ysna budewa ya koma cikin dakin "Ammah da Engr sukabi d'akin da kallo yanda duk ya haustina yayi fashe fashe. Bai ce masu komai ba sai kobawa da yayi yaci gabs da hada kayansa......" Irfan will you stop this nonsense and listen to me!!!!"" Engr ya fadi cikin daka tsawa. "A hankali ya dago kansa wasu hawayen na k'ok'arin zubo masa yake fad'in" Daddy I need to go and find my mum's relatives tinda ku kunk'i gaya mana yanda suke, idan zan iya tunawa lojacin mummy tana raye ta tab'a cemun ita er asalin Lebanon ne, garin Berut, zan je na neme su,... su nema mun auren tinda ku....."Marin d Engr ya kifa masa ne ya hanasa k'arasa maganar, da sauri Ammah ta k'araso ta rungume Irfan......."Ya isa haka, ya isa Nazif, kar ka sake tab'asa, idan baso kake yayi irin rayuwar da kayi a baya ba toh ka aura masa wacce yake so,,.... " Cikin kunan rai Engr yake fadin " bazan aurawa d'ana yarinyar da bamusan salinta ba, Ammah pls kar ki biye Irfan har yanzu yaro ne....."Kasacewa komai Irfan yayi sai kallon mamaki da ysbi daddy dashi, watarana idan daddynsa yayi wani abu tamkar bashi ba..... "Cikin zafin rai Ammah take fad'in " idan har Khadeejan yanzu batada asali ka fada mun shin khadeejah ta farko kasan asalinta? Shin kasan iyayenta ne har ka yarda ka aureta.....Kasa karasawa Ammmah tayi dan kuka dake shirin kufce mata, da sauri ta fice daga dakin Irfan. "Engr ya dago yana kallon Irfan duk shima jikinsa yayi sanyi, kirjinsa na dukan uku da kyar ya iya furta, "Irfan.........." Irfan yayi saurin katsesa da girgiza kai kifin ya soma fadin cikin rawar murya irinta me kuka" "Daddy dama mahaifiyar mu batada asali..... daddy dama wann ne dalilin da yasa muka kasa sanin dangin mahaifiyarmu tun tana raye.... daddy dama wnn ne dalilinku na b'oye mana...... "Girgiza kai Engr ya soma cikin rawar murya yake fad'in" Irfan mahaifiyar ku tanada asali, mahaifiyar ku tanada asali. Da kyar ya k'araso yanda Irfan yake su duka biyun suna kuka. "Hannun Irfan ya rik'o suka zauna bisa sofa kafin ya soma fad'in " Son yau zan baka labarin sirrin da muka birne maku ya goge hawayen idonsa kafin ya soma fad'in" " Tunda nake da mum dinku ban tab'a sonta ba, macen da na so a rayuwata guda d'aya ce tak, kuma tunda na rasata ban kuma son wata ba, d'iyar Baba Alhjai 'yar uwar Laila FATEEMAH itace macen danaso da duka zuciyata, "Mahaifiyar ku....... Sai kuma ya danja fasali hawaye na k'o'karin ciko idonsa. Irfan ya bude idanunsa sosai yana sauraren me Daddy zaice. "Engr ya share hawayen idonsa kafin yaci gaba da fad'in " Mahaifiyar ku aiki take a wani resturant dake cikin makrantar mu a lokacin, kullum idan naje sayan abinci ita ke kawo mun, nasha mamaki ganin ita kdaice musulma cikin masu aikin wajen, kullum zaka ganta cikin yalwateccen kaya snn gashinta a rufe ba kaman sauran ma'aikatan ba, "Toh ana nan wata rana na shigo cin abinci sai na tarar shugan wajen wato me rusturant din yana faman cin zarafinta..... yana k'o'arin rabata da suturunta wai bata kawo masa customers, ma'ana bata zan ra'ayin masu zuwa cin abinci. "A ranar nayi duka ma baturen nan dan kuwa duk yanda naga za'aci zarafin mace tofah sai yanda k'arfina ya k'are..... a takaice dai na kwaci yarinyar nan a wann rana. Na kafa masa doka kan cewa duk randa ya takurata tofah zan hada sa da hukuma. Kasan bature idan Kwai abinda yake tsoro tofah hukuma ne. Da wnn yarjejinya muka rabu. "Bayan wasu kwanki naje wann resturant har sau kusan biyar bani ganinta, koda na tambayi wata daga cikin ma'aikatan sai cemun tayi ai an koreta. Ban kwo komai ba a lokacin nace yamafi mata sauki.. "Toh bayan kaman sati na ganta a ksan gada tana kwance dashike watarana da kfa nse shiga cikin schl dan gidanmu babu nisa da sch. "Tunda ta ganni naga t soma murna, toh nan dai ta bani labarin itama zuwa tayi illegally ma'ana ba ta amintecciyar hanya take zaune a US ba, koda na tambayeta dalili sai ta fashe mun da kuka, haa nayita lalashinta, krshe har ta hakura ta bani kabarin knta, yanda ta sanar dani iyayen mahaifiyarta sun kasance masu kudi sann ita kadai Allah ya basu, sun rasu sun bar mata tarin dukiya, tanda masoyi wanda ashe dan kudinta yake sonta, yan uwanta basuso aurenba amma kasancewar ita tanaso dan haka suka aura mata shi, koda ta haifi Khadeejah suka hade baki suka kasheta shida matarsa dama batasan yanada wata mata ba, nan sukayita gallazawa khadija azaba har kawo girmanta yanda mahaifinta da kishiyar uwarta suka tassama kasheta ta tsere ta biyo jirgin ruwa ta taho US......labarin gallazawan da wad'an nan bayin Allah sukayi wa Khadjia babu dadin maimaitasa. Na tausaya mata sosai, dan kuwa taga rayuwa. "Da kaina na kawota gida wajen Ammah, na bata kabarin ta, Ammah ta tausaya mata snn ta riketa tamkar 'yar da ta haifa, toh ana a haka Ammah ta matsa sai na auri Khadeejah ganin yanda take bala'in sona, ni kuwa a da nayi kudirin nida aure har abada tunda ban samu Fateemah ba, da matsi da naci dai har na yarda na aureta... tunda muke tare ban tab'a fada mata kalman so ba koda daidai da rana guda ne, tayfarkin hakan ta ksance yafi sau babu adadi amma hakan bata kasance ba, Khadeejah tana mun son da bansan adadinsa ba, a haka har taifa min ku, yanda ta rok'eni kar na nunawa yaranta bsna sonta, na kuma mata wann alk'awari. Toh har bayan ta haifi Nilam randa zata bar duniya saida taso na fada mata kalman so "amma ban fad'a mata ba dan ban kawo mutuwa zatsyi ba......... " kuka me k'arfi ya kufce wa Engr...... "Irfan wanda shima hawayenne ya wanke masa fuska da sauri ya rungume dad dinsa yana kuka, saida sukayi mai isarsu babu me iya lallashin kowa kafin Engr yaci gsba da fad'in " Khadeejah ta mutu bataji wann kalma na so a bakina ba, nayi kukan rashinta nayi kuka sau babu adadi. Shiyasa nayi alk'awarin son abinda ta haifa ta bari da iya abinda na *Mallaka* shiyasa na dauki son duniya na daurawa 'ya'yanta shiyasa nayi devoting my entire life to her children...... "Shiru sukayi na dan lokaci yayinda kowa a cikinsu ke sharan kuka. "Ammah dake zaune a parlor ta gama jinsu, ta share hawayen da ya wanke mata fuska, hakika yau mutuwan khadeeja ya zame mata sabuwa, yarinyar arziki wacce a iya zamansu bata tab'a sab'a umarninta ba koda da rana guda. A haka Ammah ta shigo ta zauna a tsakiyan Engrr da Irfan ta dafe kafad'unsu. "Da kyar ta daidaita kanta kafin ta soma lallashinsu. Gaba daya suka rungume juna. "Addu'a sosai Ammah tayiwa mummyn su irfan gaba daya suka amsa da ameen Ammah. "Engr na kallon Irfan yana murmushi shi kadai yake ayyanawa a zuciyarsa _"koda ace son Deejah yake toh kuwa hak'ik'a zaiyi yak'i da zuciyarsa ya kalleta a matsayin d'iya danta kasance da Irfan, hak'ik'a farin cikin y'a'yan sa shine nasa_. "Dafa kafadan Irfan yayi kafin yace" Son na amince ka auri Khadija na amince Son...... " "Kallon Engr Irfan yake full of surprise kafin ya mike yana fadin " Really daddy, you mean ka amince na kasance da farin cikin rayuwata. Gyada masa kai Engr yayi yana murmushi kafin yace" yes Irfan na amince zan cikawa Khadeejah burinta na sanya yaranta cikin farin ciki ko yaushe, forgive me Son akan abunda na maka earlier I lost my mind ne that's why, I don't know why did that......... "Irfan kam baisan sanda ya rungume Engr ba yana masa godiya" "Ammah ta goge hawayen idonta tana kallonsu cike da si kauna, kaikace yaya ne da k'ani. "Ya karaso ya rungume Ammah kafin yace" Ammah I'll be with her forever...... Murmushi Ammah tayi ta shafi kansa kafin tace " farinckinku shine namu Irfan. "Engr yana kallonsu yana murmushi ya k'araso ya dafa kafadun Irfan yace" suna hada ido Irfan yaji kunya ya dan suke kansa k'asa yana sosa k'eya. "Murmushi Engr yayi kafin yace zamuyi maganar ranar auren da Granny dinka kaji, for now ka mayar da kayanka mazauninsu. "Rungume Engr Irfan ya kuma yi yanai masa godiya. "Ammah ta jawo kunnesa tana fadin " ko kunyata bakaji ko oya wuce bathroom kayi wanka ka hau doki...... zaiyi magana ta mika masa towel ta jefa sa cikin toilet. Tana murmushi sanda ta jiyo shi yana fad'in " I'mmmmmmmmmmm in looooooooooveee. "Murmushi kawai tayi ta shiga tattara masa dakin tana fadin "Silly boy hadi da girgiza kai...... 👸🏻QueenSamyNovels😍💄👄........... [8/22, 14:47] Umar Dalha: 🌖🌖🌗🌗 *Mallakin Waye* 47 *©Sameena Aleeyou* "Na shiga uku momy yanzu inaji ina gani shegiyar yarinyar nan zata auri Irfan..... gaskiya momy bazata saku ba, ni danaga auren Irfan da wata ai gwara naga mutuwata.. cewan Azee da damuwa ya nuna k'arara a fuskarta. "Murmushi Laila tayi kafin ta dafe kafa'dun Azee tace" yaro dai yaro ne, idan banda abinki ina kika tab'a ganin anja damu, ki daina sarewa kinaba dani Azee saikace ba d'iyar Laila jikan Hajiya Karime kike ba, ki kwantar da hankalinki, idan sunsan wata basu san wata ba, idan mun b'ulla masu ta sihiri da asiri baiyi aiki ba sai mu b'ulla masu ta makirci kissa da kisisina...." shiru tayi na d'an lokaci kafin ta d'ago tana duban Azee tace " yawwa ina abokin Irfan da kwanaki ya amshe pride d'inki na d'iya mace. "Azee ta d'an tab'e fuska kafin tace " wai Ahidjo tabb niko me zanyi dashi... "Laila tayi murmushi kafin tace" ai kuwa dole yanzu yayu mana aiki tinda dama kince son Deejah yake...." tsalle Azee ta daka kafin tace " ai kuwa nama tuna momy turn dinsa yazo dole ya bani something in return na abinda na basa kwanaki, dole yasan yanda za'a k'ulla sharri wa jarabebbiyar Nanny din nan. "Dariya Laila tayi tana kallon d'iyar tata yanda farin ciki ya mamayeta kafin tace" Oh Azee bansan wani irin so kike wa Irfan ba... "Azee ta murmusa kafin tace" Wllhi momy ina masa son da bana maki yanzu dai I should get rid of that so called nanny din dan ita taimin cikass....." Laila kam dae baki sake take kallon Azee cikeda mamaki( _Wai tafi son shi akan uwar data haifeta... what a mess 😕_)... ★★★★★★★★★★★★★★★★★★★★ *"Two weeks later* "Zaune suke a Cafeteria suna cin snacks fitowarsu kenan daga Enxamz yau sukayi last paper gaba d'aya jinsu suke cikin farin ciki dan kuwa zasu samu hutun zangon karatu na farko wato first semester. "Nadiya sai faman nunawa Deejah pics din brides take wai ta zab'i shigar da zatayi a bridal shower dinta.... "Azee kam gaba d'aya ji take tamkar zuciyarta zai tarwatse dan tsananin tashin hankali, gaba d'aya k'arfin hali take tana dannewa musamman da yanzu aka tsaida maganar auren Irfan da Deejah. "Shigowan su Mus'ab Turaki course mates dinsu cikin Caf din ne ya katse masu hiran da suke... Take Deejah ta had'e rai dan kuwa ko kad'an bata son yanda su Mus'ab dasu Nadiya ke shaking hannaye tamkar ba yaran musulmai ba, ko tai masu magana cemata suke ai sch life ne so let's be social, gwarama Nadiya zata iya cewa tashin Turai ne har yanzu a jikinta amma Azee kam zunzurutun son wasa da maza ne kawai snn itake dad'a influencing Nadee. Dan haka nema ko kadan Deejah bata sake masu Mus'ab. "Table din gefe suka k'arasa suka zaune, Mus'ab ya d'an tab'a k'afar Sudais gamida kashe masa ido d'aya alamun kar ya spoiling masa mission dinsa. "Murmushi Sudais yayi kafin ya d'aga masa gira d'aya ya mik'e ya nufi table d'in su Deejah. "Guys you're all invited to the farewell party of MUS'AB TURAKI (VICE PRESIDENT SON) As you all know that he's living the country tomorrow. "Cikeda masifa Deejah tace" and who cares, kaga mun maka kama da masu zuwa party ne..." da sauri Azee ta katse ta da fad'in " Aaa haba Deejah zamuje mana, miye a ciki dan zamu partyn ban kwana da d'an ajinmu. "Murmushi Sudais yayi kafin yace" Your presence is very important must especially you Arab girl.... yayi nuni da Nadiya da tun tsayuwarsa take faman danna wayarta. Sai snn Nadiya ta d'ago tana dubansa. Nuni tayi zuwa k'irjinta da phon dinta tace "Mee!! Surprisingly! "Sudais ya gyad'a kansa kafin yace" yeah the vice president son have a surprise for you, anyway idan kun gama deciding ku samemu wajen cars dinmu sai kuji venue din. Daga haka Sudais ya juya ya wuce wajen zamansu.. "Deejah ta gallawa Azee harara tace" haba Azee meyasa kika biyesa ya maidamu 'yan iska ne masu zuwa party.... " kai Deejah meye iskanci a ciki dan munje farewell party din Mus'ab, kina gani mu kadai suke kulawa dukda ji da kai da 'yan click dinsu sukeda.... "Ringing din da wayar Deejah tayi ne yasata tashi ta nufi restroom ganin Sahibinta ne me kiranta,... "Haka Azee tayita zuga Nadiya wai she's special tunda har Mus'ab na shirin bata surprise duk fadin Nile, nan kuwa Nadiya ta biyeta tana jin yes kenan duk tafi sauran 'yan matan sch din haduwa, mikewa sukayi suka nufi yanda Su Mus'ab suka pake Luxurious Cars dinsu. "Suna isa wayan Azee dake cikin jaka ya soma ringing tana ganin Ahidjo ne tace wa Nadiya bari taje amsa wayan Hajiya, hajiya ke kiranta, nan Ahidjo ya sanar da ita su had'u a guest house dinsa urgent. "Sudais ne ya bud'e wa Nadiya bayan Range Rover din Mus'ab take ta soma jin jiri bata san yaya akayi ba sai shigewa cikin motan da tayi... "Sadiq da shigowarsa Nile kenan ya hangi wata kaman Nadiya ta shige bayan range rover da wasu maza take yaji k'irjinsa na dukan uku uku, sauri sauri ya ajiye Mamie wajen aikinta wato Cafeteria ya juya da kan motarsa nan ya tarar motan da Nadiya ta shige na k'ok'arin ficewa daga Nile, take ya soma binsu a baya cikin sauri dan kar su b'ace masa. "Deejah tana dawowa Caf ta tarar babu su Nadiya, layinsu ta soma kira amma bai shiga, na Azee nema ya shiga sau d'aya ba'a d'aga nan tayi tunanin ko Department suka koma dan dama sunyi missing examz guda d'aya, tayi tunani ko sun koma yin complain ne. Ganin Mamie na shigowa da kaya yasata saurin k'arasawa ta amshi wasu kayan suka soma gaisawa. "Yana shigowa cikin Nigerian Turkish Nile University ya shiga neman layinta, tana d'agawa yace gashi ya iso tana ta ina ne, nan ta sanar dashi tana Caf. "Kai tsaye Irfan ya wuce Cafeteria, yana gama parking ya fito ya nufi cikin Caf din, " Daga yanda take zaune ta hangosa... "Sanye yake cikin k'anan kaya Royak blue shirt wanda ya k'ara fito da hasken fatarsa yana sanye da wando ash chinos, gashin kan nan nasa sai shek'i yake as usual, idanunsa sanye cikin bak'in sunshade, yana hangota ya sakar mata murmushi nan itama ta maida masa martani, ganin yamda emmata kai harma da samarukan da suke zaune a caf din sun k'urawa Irfan ido wasu na faman fad'in "Woow handsome" yasa Deejah jin kishi sosai har saida taji dama bata ce ya shigo caf din ba, ita kanta bata son tana son Irfan tana kishinsa irin haka ba. "Kan ya k'araso ta mik'e ta nufi yanda yake dan bata isa ya zauna a Caf din nan ba emmata su cinyesa da kallo. Gaishesa tayi sai ture turen baki take, "Irfan ya sunkuyo da kansa ya rage tsayinsa saitin kunnenta kafin yace" Why the long face baby, I hope the examz was sweet like you,. "Turo baki ta kumayi kafin ta gyada masa kai alamun examz yayi dadi. "Murmushi ya kuma yi kafin yace" toh ture turen bakin me ake bayan examz was fine, ko ba'ayi murnan gani na bane... "zatayi magana yayi saurin sunkuyo da bakinsa saitin kunnenta cikin sigan rad'a yace" Ohh na tuna baby you must be exhausted kina buk'atan massage,.... muje gida nayi maki tausa.... "Zaro ido waje Deejah tayi tana kallonsa, irin yanda yake so yaga tayi da idanunta.. harara ta b'alla masa kafin tace " ya irfan muje ka gaisa da Mamie gata a can. Irfan ya amsa da toh yana binta da kallo me kashe mata jiki. "Bayan sun gaisa da Mamie ta tambayesa aiki dasu Ammah, Irfan ya amsa da lafia lou Mamie, yaya Dada da jiki, Mamie ta amsa masa dacewa " Da sauki Irfan, kaida Deejah kun gujemu kwana biyu ko duk shirye shiryen bikinne.. "Irfan ya murmusa yana sosa k'eya kana yace" zamuzo insha Allah Mamie musamman mu duba jikin Dada, Deejah kam sunne kai tayi a k'asa . Mamie tace "toh Allah ya kawo ku Allah kuma ya sanya alkhairi, gaba daya suka amsa da ameen. "Deejah ta bar sallahu wa Mamie cewa" Idansu Nadiya sun dawo ta sanar dasu ta tafi tareda ya Irfan..... "Dukda driving yake amma hankalinsa na kanta ganin tasha kunu ta turo baki, "Baby wai waya tab'a min kene na ganki haka, ko exams dinne. "Girgiza kai tayi ba tareda tace komai ba, "Toh ko dai baki son surprise din da nace zan nuna makin ne. "Nan ma ta girgiza kai.... "Ok na gane ganina ne knn baki so. "Da sauri ta dago tana dubansa gani tayi idonsa naga titi. Zaiyi magana tace " ba kaine kazo duk emmatan dake cikin Caf sun kare maka kallo...... " Dariya sosai Irfan yake harda buga starry kafin ya juyo yana dubanta yace" ashede duk acikin kishina ne, toh kiyi hak'uri zan fara saka emmmm what's thay ting that women use to ware... yayi shiru kaman me tunani.... Deejah tace" me kenan. "That black thing like ningers...... "Ohh nikab. "Ehen nikab timda bakiso a kalle maki ni......" Dariya suka fashe dashi gaba dayansu.... gwanin ban sha'awa kana ganinsu kaga masoyan juna. "Master ina zaka kaini ne..... tayi maganan cike da shagwab'a. "Ya kwaikwayi muryanta yace" am not gonna kidnap you baby, just wait and see. "Murmushi kawai tayi tana kallon yatsun hanunsa masu kyau dasu yanda yake driving, sonsa da k'aunarsa na ratsa illahirin jikinta. "Sadiq na ganin sun shige gate din wanu gida a asokoro yabi bayansu shima ya shige kasancewar samari ne da emmata keta faman zarya a gidan gaba daya babu wanda ya lura dashi. "Yanayin da yaga emmatan da samarukan ya basa tsoro take yaji k'irjinsa ya tsanan bugu....... "Azee ne kwance saman k'irjin Ahidjo tana wasa da sajansa yayinda shikuma ke shafa gashin kanta. "Gaskiya Ahidjo you need to do something..... we can't let that happen, we can't let them get married we need to stop them kota halin k'ak'a, dan gaskiya I can't bear loosing Irfan, shine rayuwata.... Azee ta fad'i sanda ta soma yi masa wasu salo. "Murmushi Ahidjo yayi kafin ya dad'a matsota cikin jikinsa ya d'aura yatsansa kan lips d'inta ya shafawa yake fad'in " just calm down baby doll na gaya maki, auren Irfan kaman kinyi an gama as far as ina raye, yanzu dai bala'in yu warki nakeji feed me kafin ayi wancan zancen..... ya k'areshe maganar yana saka bakinsa cikin nata.......... *Muje zuwa readers.... luv you all😍😘* Queensamynovels★ [8/22, 14:47] Umar Dalha: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 49 *©Sameena Aleeyou* _Queen Samy Novel Forum......📖📚_ "Irfan na murmushi ya dubi Deejah data rufe idanunta da tafukan hannayenta yace" Oya open your eyes....... "Deejah na bud'e idonta tayi tozali da makeken gida me kyaun gaske wanda zamu iya cewa is more of glass kaman dae ginin k'asashen turawa. A hankali ta furta" Woooow! Masha Allah this is so amazing. "Irfan na murmushi yana kallonta hannayensa hard'e a k'irji yana karkad'a d'an makullin mota yace" yayi maki??? "Kallonsa tayi da mamaki kafin tace" Kai ya Irfan this is awsome infact this is spectacular. Babu wanda zaiga wnn gida yace bai masa ba. Gidan waye?? Ta k'arashe tambayar tana d'an satan kallonsa. "Murmushinsan nan mai tsada ya kuma yi kafin yace" this is your house, our house...... Yanda zamu building namu family din yanda zaki haifa mun yara masu kama dake, tun ranan dana d'ora idanu na akanki na soma zanamana gidan da zai dace da rayuwarmu, toh finally yau an gama ginawa shiyasa na d'aukoki ki gani, idan akwai abinda be maki ba sai a canza shi right the way......." Kasa daina kallonsa tayi har saida yai mata far da idanu. "She just couldn't believe it a bit, wai wani irin so irfan ke mata haka, a hankali ta sauk'e idonta zatayi magana sai jiyo muryansa tayi yana fad'in" let's go in, mu shiga kiga yanayinsa... "jiki a sab'ule Deejah tabi bayan Irfan.... "Duk abin duniya ya dami Sadiq yama rasa wanne zaiyi, ya kai Nadiya gida ne ko ya koma can sch dinsu wajen Mamien sa ne, yana tsaka da wann tunani ya jiyo muryanta idonta a lumshe take fad'in" plssss don't take me home, I beg of you pls kar ka kaini gida a haka am sure Daddy da ya Irfan kasheni zasu yi.....tana maganan cikin magagi tamkar me maye tana lumshe idanu...... "Shiru Sadiq yayi yana nazarin kalaman nata.... Bai tab'a k'are mata kallo ba sai yau, a shekare bazata wuce 17 ba dan su Deejah sun girme mata, farace tass irin na larabawa kaman dai Irfan saidai bata kaisa hasken fata da kyau ba. Sadiq ya lumshe ido dan kuwa take yaji ya rasa tunanin me yake gameda Nadiya, kai tsaye gida ya wuce da ita dan ya tabbata by now Ruqayya ta dawo daga sch. "Laila ce ta fito cikin shiri ta k'arasa sashen Ammah ta sanar da ita ta tafi gidan Hajiya, Ammah tace a dawo lafiya ki gaida min Kariman, nima inason zuwa duba jikin baba Alhj yau nake cewa idan Nazif ya dawo gwara ayi maganar fitar dashi waje baza a biye nashi ba ai shi Baba Alhajin dukda baya so gwara a jaraba wani k'asar ko za'a dace. "Laila da k'irjinta ya soma harbawa a tsaitsaye ta amsawa Ammah duk ta dabirce kafin ta fice sai faman sauri take ta k'wala wa Habu kira ya fito mata da mota daga parking lot. "Habu yace Haj ina muka nufa kinsan Alhj baya so kina driving......."Galala Laila ta kalle sa kafin tace" Dalla fice ka bani key if you dont wan to get your self fired. ?.. ban son iayayi me ya shafeka tsakanina da mijina, ...... Habu cikin sauri ya fice jiki har na b'ari ya mik'awa Laila key.... "tsaki tayi ta fizge key din gamida jefa masa harara tace"en shishigi d sa ido....... "Yaya wacece wnn Ruqayya ta tambaya fuska cike da damuwa, Sadiq ya sauk'e ajiyan zuciya yace" k'anwar Irfan ce wasu yarane suka so suyi attacking nata shine na kawota nan ta d'an warware kafin na kaita gida. "Ruqayya dai bata gamsu da batun yayan nata ba gaba d'aya mood dinta ya canza dan kuwa tana kishin Sadiq sosai..... "Ya d'an kalleta yaga yanda ta had'e rai murmushi kawai yayi dab abun ma dariya yaso basa..... ganin ta mik'e zata fice yasa sa cewa" lil sis zo mana, dawowa tayi ba tareda tace komai ba. Shima din dan dakewa yayi kafin yace" kawo min ruwa a bowl da d'an towel....... "Zaro ido Ruqayya tayi tanai masa kallon mamaki, me zaiyi da ruwa da towel. "Sadiq kuwa fuska babu alamun wasa ya dago kai ya d'an dubeta yace" you heard me right, ki kawo mun ruwa da towel. "A fusace ta fice daga parlorn tana fita kuka ya kufce mata, me ya Sadiq yake nufi, me ya dauketa, me yadauki soyayyansu data jima tana dakonsa, irin kallondata ga yanai ma yarinyar nan ya firgitata... zama tayi dirshan a wajen tana sharen kuka, ta ma mance da batun aikenta da Sadiq yayi..... "Dawowan Mamie kenan ta tarar da Ruqayya zaune a tsakakr gida tana sharan kuka...... *kuyi hak'uri da wnn dearies idan na sami time da dare will continue..... luv you all* _Queensamynovels👄_ [8/22, 14:47] Umar Dalha: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 50 *©Sameena Aleeyou* _Queen Samy Novel Forum.... 📖📚_ "Cike da manaki Mamie ke bin Ruqayya da kallo, ajiye kaya hanunta tayi kafin ta k'arasa ta dafata tana fad'in" Lafiya Ruqayya me ya faru waye ba lafia? Duka lokaci gud Mamie ta jefa mata tambayoyin, "Kasa amsawa tayi sai wani sabon kukan da ya kufce mata. Sadiq daya gaji da jiran Ruqayya a fusace ya fito daga parlorn. "Mamie ta had'e giran sama da k'asafin tace" banson sakarci meke faruwa kinyi shiru, ko wani abin ne ya faru.... daidai nan Mamie ta hangi Sadiq rik'e da labulen parlor yana binsu da kallo. "A'a Sadiq wai meke faruwa ne. Mamie ta bid'a, cikin sauri Ruqayya ta mik'e ta shiga goge hawayenta. "Mamie sannu da dawowa ya fadi yana sauke hannun rigarsa da ya nad'e, "Gajeren tsaki Mamie tayi kafin tace kun soma er fad'an naku ko, kunfi kusa ku kuka sani daga haj tasa kai ta wuce. "Yakai dubansa ga Ruqayya wacce ta had'e fuska tamau shima babu alamun wasa a fuska a d'aure yace " ina abinda na aikeki?.... "Kiran da Mamie ta kwala wa Ruqayya ne ya katsesu. Cikin sauri Ruqayya ta wuce ta barsa nan tsaye. "Mamie gani, ta fad'i tana satan kallon Nadiya dake mutsu mutsun tashi. "Meke faruwa naga Nadiya a nan? Mamie ta tambaya. "Yaya ne ya shigo da ita tana tangad'i na en maye, Mamie dama kinsan ta ne? "Shiru Mamie tayi tana nazarin magsnganun Ruqayya kafin tace "ina Sadiq din..... "Kan ta gama rufe baki Sadiq ya shigo da bowl da towel. Mamie ta bisa da kallon "I need an explanation.... "Sadiq ya fada wa Mamie duk abinda ya faru nan Mamie ta gano musabbabin fushin Ruqayya kishin Nadiya take, tai murmushi ta karb'i towel da ruwan ta shiga shafewa Nadiya a jikinta, shi kuwa Sadiq yarrr yaji a jikinsa cikin sauri yabi bayan Ruqayya... *********************** "Tun daga nesa ya hango motan Laila ns pake alamun shitake jira, gaban Safwan ya fad'i rasss! Yasan bazasu wanye ta dad'i ba muddin ta gansa da budurwa musamman da yanzu take k'ok'arin nema masa aiki a M&M Builders. Juyowa yayi ya kalli Yussy dake faman danna wayarta yace" My Yussy zanyi dropping naki a nan ki shiga adaidaita ki wuce gida da daddare zanje na sameki. "Galala Yusra ta kalle safin tace" Ban gane ka canza mind d'inka ba, inji daga gida ka d'auko ni da kasan baka buk'atana ai dabaka taho dani ba......" Oh pls mana my yussy calm down, don't get the wrong idea, Yakumbo na gani yanzun nan ta shige cikin gidana kinga idan ta ganni da budurwa kuma ai akwai matsal dama ta tak'ura saidai na koma can gidanta, kinga yanzu idan ta ganki zatasa dole na koma, pls mana my yussy you know I love you and I'm dying to be with you... ya k'arashe maganar yana jawo kunkuminta had'i dayi mata kiss cikin salo. "Take Safwan ya jshe jikin Yusra da kalamansa da kuma salon soyayyarsa. A haka ya sami kan Yusra ta fice neman adaidaita. Saida ya kintsa kansa jikin madubin motar kafin ya k'arasa wajen Laila bariki😂 . "Wani kallon sha biyu saura kwata Laila ta masa kfin tace" 'Dan cutie wai ina ka tsaya for goodness sake ka barni ina jiranka for almost an hour, kasan dai I hate to be waiting. "Bude mata marfin mota yayi yana k'ok'arin tura kai jikin wuyarta yake furta" Haba giwar mata, daga zuwa babu wani kalamai masu dad'i sai k'orafi, kinsan halin Yakumbo yanzu haka ma daga wajenta nike ta kafe saidai na rik'a kwana a gidanta shiyasa na tsaya bata baki kinsan abinki da tsofi.. ya manna mata kiss a wuya yace I miss you cikin sark'ewan murya. "Murmushi Laila tayi jin Safwan na k'ok'arin afka mata cikin mota yasata saurin turesa kafin tace" wait d'an cutie ko ka mance a waje muke..... Ya mik'e yana kashe mata ido d'aya yace" So ko kina tunanin d'an tsohonki kar ya ganmu ne, "Murmushin k'asaita tayi kafin tace " kasha kuruminka baya k'asa ma tun jiya ya tafi Holland. "Safwan ya zaro ido waje yana murmushi yace kice yau apzamu kashe dare,.. murmushi kawai Laila tayi kafin tace" dama nan nayi niyyan zuwa amma dole naje gidan Hajiya yanzu dan akwai wani issue da zamuyi discussing nida ita very urgent. Zuwa nayi mu tafi dan kaima maganar ta shafeka. Shafa fuskarta Safwan yay kafin yace barin shigar da motata ciki sai ki bamu ride. Murmushi Laila tayi tana wani jshe masa ido guda. Yana fitowa ya shige front seat suka zuge glass dan kr agansu dashike glass din motar mai duhu ne. ****************************** "Bayan sun gama ganin gidan kai tsaye wani *Shawarma Spot* suka nufa, yana gama parking ya jiyo ya kalli Deejah data langab'e kanta jikin seat yace" my bride to be akwai problem ne? Girgiza mai kai tayi alamun a'a kafin tace" is getting late ya Irfan ya kamata by now muna gida kar hankalin Ammah ya tashi, kuma kaga su Nadiya might get worried tunda a sch muka rabu dasu though nace wa Mamie ta fad'a masu kazo ka d'auke ni. "Murmushi Irfan yayi zurfin tunani da hankalin Deejah na burke sa yana d'aya daga cikin abinda yasa ya k'ara sonta da bata daraja na musamman cikin zuciyarsa. "Ya d'an turo baki yana kwaikwayon maganarta yace" so probably kinga Ammah tasan kina tareda Husband to be dinki definitely, so nothing to worry about, sauko muje..... "Girgiza kai kawai tayi tana dad'a turo baki tace" am tired fahhh Master bazan iya sauk'a ba, "Toh fad'i fillings din da kike so, beaf or chicken. Ya fadi yana bude safe din cikin motarsa. "A hankali tace duk wanda kake so nima shi nake so. " 'dagowa Irfan yayi yana kallonta sosai ta burgesa, murmushi ya kuma yi kana ya fice, mintuna kadan ya dawo hannunsa rik'e da ledoji suka wuce gida direct. "Yana gama parking saida suka sha soyayyarsu kafin ya mik'a mata laidanta har kofan sashensu ya rakata kafin yace bari ya wuce ya dan freshing up kafin ya shigo gaida Ammah, "Har ta soma tafiya tajiyo sautin muryansa a hankali daidai saitin kunnenta yana fad'in" baby ko zamuje ki min wankan ne..... Zaro ido waje tayi tana kallon sa gamida jefa masa hararan wasa...., shi kuwa Irfan dariya yayi dan tayi abinda dama yakeso tayi juya idanunta, kantayi magana ya furta" I love you baby, daga haka ya wuce yana murmushi. Kallo ta bisa dashi har ya b'ace mata sonshi da k'aunarshi na d'awainiya da ita. "Ammah na zaune a parlor tana kallon program din *The Dr's* Deejah tayi sallama ta shigo.... "Ammah sannu da gida, ta fadi sanda take k'arasa shigowa, Ammah ta amsa da yauwa sannu Khaddejatu, ina sauran 'yan uwan naki. "Turus Deejah tayi jin tambayan da Ammah tayi mata, dan ita ta nata tunani su Nadiya sun tsufa a gida........ _Queensamynovels.....👄_ [8/28, 14:07] Umar Dalha: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 51 *©Sameena Aleeyou* _Queen Samy Novel Forum...... 📖📚_ *Wannan page d'in naki ne Mrs Haidar Waziri Allah ya bar k'auna... it's indeed a blessing having someone like you as a friend, May The Almighty bless you and your entire family 💖* _Masu k'orafin ci gaban *Zubaidah* kuyi hak'uri yana nan tafe da zaran na idda mallakin waye insha Allah, lot's of luff guyz😘_ "Ammah su Nadiya basu dawo ba ta tambaya fuska cike da mamaki. "Ah a, ince daga makaranta kike? Ammah ta jefo mata tambayar... "Eh na baro sch tun d'azu ya Irfan ya d'auko ni na d'auka by now suna gida. "Gajeren tsaki Ammah tayi kafin tace" duk kun kama kun kashe wayoyinku, na kira wayoyinsu baya shiga har naki na kira bai shiga, shi Irfan din meyasa be d'aukoku gaba d'aya ba, inama kukaje da tsakar yamman nan, wato dan kunga daddynku baya gari bari ku tsira yawo ko......"Tunda Ammah ta soma fad'a idon Deejah ke kallon k'asa, da kyar ta iya furta "Kiyi hak'uri Ammah.....l muryanta na sark'ewa, "Maza kira min yayan naku Ammah ta katseta. "Da sauri Deejah ta fice kiran Irfan..... "Duk ta gama rud'ewa ganin ran Ammah sosai ya b'aci gaba d'aya bata tab'a mata fad'a irin haka ba, dan haka ko tunanin sallama batayi a kofan d'akin Irfan ba, kai tsaye ta danna kanta cikin d'aki.... "Yana tsaye gaban *closet* dinsa towel ne kawai d'aure a K'ugunsa yana shafe gashin kansa da shampoo alamun wanka zai shiga.... turo k'ofan da tayi yayi daidai da juyowarsa aikuwa nan sukayi ido hud'u...... "'kara ta sake gamida rufe fuskanta da tafukan hannayenta, jikinta ya soma rawa. "Irfan kuwa abin sosai ya basa dariya ganin ta tsaya cak ta k'ank'ame idanunta ta kasa koda motsawa daga yanda take. "Baby lafiya, ya tambaya yana k'arasowa gabanta..... "Still idanunta a rufe muryanta cike da tsoro take fad'in" Emm.... emm kayi hak'uri Master it was unintentional, I shouldn't have bang into your room, dama Ammah ce ta kazo..... Tana gama fad'in haka ta juya da sauri, juyawan da zatayi kuwa ta bige kanta jikin k'ofa.... "Irfan kuwa baisan sanda yayi kanta yana fad'in baby...... "Ai kuwa nan ta fad'o cikin k'irjinsa, Kallon juna suka shiga yi na d'an dak'ik'ai da sauri Deejah ta soma kiciniyan mik'ewa, cikin sauri shima ya saita kansa kana yace" hope dai bakiji ciwo ba, d'aga masa kai kawai tayi tasa kai zata fita sai jiyo muryansa tayi yana fad'in" be careful baby, am coming right away. Jallabiya kawai ya zura yabi bayan Deejah. "Isowarsu yayi daidai da shigowan Mamie da Nadiya, da mamaki suke kallonsu gaba d'aya, yanayin Nadiya tayi sanyi sosai tamkar ba ita ba, Sadiq ne ya shigo da murmushinsa ya nufi yanda Irfan ke tsaye ya gaida Ammah kafin suka fice farfajiyan gidan shida Irfan. "Ammah tayi wa Mamie sannu da zuwa Nadiya ta sha jinin jikinta sosai ganin irin kallon da Irfan yayi mata, tasan yau sai ya kusa b'allata a gidan nan, da sauri taja hannun Deejah suka nufi backdoor. "Mamie bata fad'awa Ammah asalin abinda ya faru da Nadiya ba, saidai tace mata ita ta tafi da Nadiya gidanta bayan an tashi a sch. Ammah ta d'an nuna rashin jin dad'inta dan kuwa at least ko waya ita Nadiyan zatayi ta sanar zata gidan Mamie, Mamie tayi apologizing unbehalf of Nadiya.. ... "Suna tsaye a backdoor tana narrating abinda ya faru wa Deejah, Deejah ma tana bata labarin fad'an da Ammah tayi suka jiyo muryan Ammah na doka masu kira. Cikin sauri suka k'araso sai snn Deejah ta sami zarafin gaida Mamie Nadiya kuma ta gaida Ammah. "And where is Azeeza? Ammah ta tambaya tana dubansu, Deejah ta kalli Nadiya, Nadiya ta kalli Deejah..... "Ba magana ake maku ba! Ammah ta kuma daka masu tsawa. "Nadiya ce tayi saurin cewa Ammah wllhi a sch muka rabu da ita tace Aunty ta kirata a waya bansan ko gidan Hajiya ta wuce ba "Ammah ta gyad'a kai kafin ta ciro waya ta shiga neman layin Laila, bugu biyu Laila ta d'aga cikeda ladabin munafunci. Ammah ta tambayeta ko Azeeza na gidan Hajiya tareda ita.... cikin inina Laila ta amsa da Eh.... eh Ammah gata muna tare a nan wani abu ne? "Ammah tace" a'a no ba komai next time dai idan zata wuce can gidan sai ta fad'a kar hankula ya tashi. "Laila ta amsa da toh Ammah zan mata fad'a, kiyi hak'uri. "Ammah tana gama waya Deejah da Nadiya suka kalli juna, haka kurum sukaji basu yarda cewa Azee gidan Hajiya ta wuce ba, sosai Mamie da Ammah suka masu nasiha a matsayinsu na emmata kafin suka haye sama suka bar Mamie da Ammah na hira akasarin hiran gameda jinyar Dada ne, Ammah tace insha Allah zanzo na dubata ban tab'a zuwa ba. Mamie tayi murmushi tace" haba dai ai babu komai, Jibi ma za'a wuce da ita can garinmu Daura wajen mai magani zata kwana biyu a can. "Ammah tace dama ku en Daura ne, Mamie ta amsa da eh Ammah daga can muke. "Allah sarki toh kuwa ai daga jiha guda muke dan muma asalinmu 'yan Katsina ne, "Mamie tace Allah sarki ashe abin duk abu guda ne..... suka suka b'arke da hira sosai.. "Har saida su Mamie sukayi sallahn Magrib kafin suka wuce... "Nadiya da Deejah kuwa sun k'ule a d'aki suna hiransu, akasarin hiran Nadiya keyiwa Deejah gameda abinda takeji akan Sadiq, I zuwa yanzu kam ta gama yarda sonshi take with all her heart. ******************************** "Wani pills Ahidjo ya ciro cikin drawers ya mik'a wa Azee yace "oya shanye.... "Kallonsa take cike da mamaki kafin ta yamuysa fuska tana mai girgiza kai tace ban gane ba? "Mayaudarin murmushi yayi kafin yace" bazaki gane ba sai kin farka kin ganki da ciki nan ne zaki gane idan Irfan yak'i aurenki. "Murmushi Azee tayi ta karb'i pills d'in ta jefa a baki ta had'iya da ruwa kafin tace" toh ai kaine baka min bayani ba, shiyasa nake ji da kai kasan kan hark'a, mayaudarin murmushi ya kuma yi kafin ya kuma jawota cikin jikinsa yanai mata wasu salo yace" sweet girl yanzu haka zaki tafi ki barni, kinsan zanyi kewarki anya ma kuwa zan iya kwana ba tareda ke ba. "Turesa Azee tayi tana me ci gaba da gyara zip d'in rigarta tace" baka ganin dare ya soma yi ne, za'a nemeni a gida, a kunnan ac ka rufe ko ina gaba d'aya ban gane dare yayi ba, com on ka tashi kayi dropping dina gidan Hajiya pls ni yau canma kawai zan kwana........ "Kan ta gama rufe baki wayarta ya soma ringing kunnawanta kenan... ganin Momynta ne me kira yasa gabanta mugun fad'uwa tasan tayita kiranta bai shiga. Da k'yar ta saita kanta kafin ta d'aga wayar. "Hello momy........ "Dan ubanki gidan uban wa kikaje kika zauna har iwar haka da baki koma gida ba, Laila ta katseta da fad'in haka. "Azee murya na shaking take fad'in" momy fah gidan Hajiya naje......."Hajiyar uwaki, munafuka gani nan a gidan Hajiya ina kika shiga. Toh dama duk yanda kike kiyi maza kizo gidan Hajiya ki sameni daga haka ta katse wayan. "Ai kuwa cikinmsauri ta shiga tattara komatsanta ta cusa cikin jaka, Ahidjo ya jawo side drower ya ciro bandir d'in 'yan dubu dubu wato hundred thousand ya saka mata cikin jakar yace muje nayi dropping naki baby. "Sai kallon mamaki Azee take binsa dashi lallai Ahidjo d'an masu maik'o ne, ai kuwa ta samu wajen samun kud'i, cikin sauri suka wuce mota shima Amminsa tai masa waya tana son ganinsa,. "Safwan ya kuma jawo Laila cikin jikinsa snn yace" giwar mata ki kwantar da hankalinki nasan Niece d'ita is a good girl, she'll take good care of her self, she will soon arrive here safely, yanzu yaya batun namu zaki bini mu tafi ko dan kinsan I can't afford to miss you to night..... ya k'areshe maganar yana kashe mata ido guda. "'Dan turesa Laila tayi kafin tace" haba dai Safwan ai yanzu kam 'yarka ta b'ata mana plan d'inmu dole na jirata ta iso nan snn ni na koma gida na kwana, idan yaso gobe sai ka dawo da Azee can gida kaga babu wanda zai zarge mu.... ni kuma nai maka alk'awarin samun farin cikin kasancewa dani. "Murmushi Safwan yayi ya shafi wuyanta zuwa k'irjinta yana wani kashe mata ido guda kafin yace" dui yanda kika ce sarauniyar mata. Murmusawa Laila tayi kafin tace" kadaiji abinda Hajiya ta fad'a maka aiki sosai zaka mana a company din nan bamu so gane ka, har sai ka samu shiga sosai wajen Engr. "Ki kwantar da hankalinki idan dai wnn anyi an gama Engr Nazif sai ya yarda dani fiye da yanda ya yarda da d'ansa Irfan. Zanyita cin dunduniyarsu har sai M&M Bulders ya zama *Mallakin mu*. "Dariya suka fashe dashi gaba d'aya uwa babu kwab'a.... _Allah ka tsarkake mana zukatanmu ka kiyashemu aikata danasani.....Ameeen!_ "Sosai Laila tayi fad'awa Azee kan abinda tayi harsaida Hajiya tasa baki, "Alhaji Ma'aruf dake kwance kan gadonsa kallonsu yake hawayen takaici na gangaro masa _Allah sarki rayuwa, wann shine barewa bazatayi gudu 'yarta tayi rarrafe ba, wnn shine illan zina takanbi zuriya gaba d'aya, tun daga kan kakar har jikan abu guda suka tashi a kai, kaico masa auren Karime da yayi_ ya runtse runtse idanunsa kafin yaci gaba da addu'a wa Engr Nazif da family dinsa gameda sharrin Karime da zuri'arta.... ★★★★★★★★★★★★★★★★★★★★★★★ *Some weeks later* "Engr ya dawo daga k'asar Holland, Safwan ya soma aiki gadan gadan da companyn M&M Bulders, snn an saka bikin Deejah da Irfan wata guda kacal me zuwa, "Shirye shirye ake babu kama kafan yaro, duk yanda Azee da Ahidjo suka so b'ullo wa lamarin Irfan da Deejah abin yaci tura, hankulansu na ci gana da tashi, gaba d'aya sun rasa yanda zasu b'ullo wa lamarin auren suna hanashi aukuwa, kullum sukanhad'u toh kuwa sai sun aikata masha'ansu. "A b'angaren Nadiya kuwa son Sadiq a kullum kaman k'ara azamata wutarsa ake, tunda sukayi resuming sch kullum saitaje Caf ko bazataci komai ba, sai taje ta gaida Mamie, gaba d'aya duk wani arrogantly nata ta rage, ta soma living simple life, duk wann so da k'auna da take wa Sadiq bata tab'a gigin fad'a masa ba koda da wasa ne, dukda a yanzu ya rage tsanan da yayi mata a baya ,sukan gaisa sosai, sukan jima suna waya, wasu lokutan ya bata shawarwari gameda karatu. Mamie ma sosai suka saba da Nadiya fiye da sabin da sukayi da Deejah. "A b'angaren Ruqayya kuwa a duniya idan akwai wanda ta tsana toh a bayan Nadiya ce, ko kad'an bata son ganinta musamman da yanzu ta sake sosai da Sadiq, kullum Sadiq cikin tausanta yake yana fad'a mata babu komai tsakaninsa da Nadiya face ya d'auketa tamkar k'anwa..... "Ammah ta had'a lefe na gani na fad'a, Engr da kansa ya yayi masu visa zuwa k'asar Dubai shi Ammah, Laila, Irfan da Deejah dan zab'an dangin furniture da kuma sauran kayan lefe, wann abu ba k'aramin d'aga hankalin Azee da laila yayi ba.., "Koda suka koma wajen boka abu guda ya k'ara gaya masu, Irfan shine mijin Deejah dukda sai an sami tangard'a a auren, zullumi da tunani babu irin wanda basu shiga ba, Laila dai k'arfin hali take tana tsunduma kanta a hidiman dan kar a d'agota. Azee kam har rama da bak'i saida ta d'anyi kaman wacce ta kwanta cuta. "Gaba d'aya yaran gidan murna suke musamman dashike bikin fari kenan da zai kasance a gidansu, bama kaman Nilam wacce ta kasance 'yar gaban goshin amarya da ango, kullum tana mak'ale da Deejah, Deejah ta dage zaidai ta tafi da Nilam can gidansu bayan biki. "A b'angaren Aunty Larai ma ba'a barta a baya ba, dukda yanzu bata orphanage na Abuja tazo maganan shirye shirye, nan Yusra take jin labarin kwatsam sai kuma ta gani a shafukan sada zumunta na yanar gizo. "Duk wann bidiri Safwan bai tab'a sanin wai Deejarsa ce ta club ake zance zatayi aure ba........ _Toohh fah, yaya kenan zata kaya readers? Shin kuna ganin Safwan zai bari ayi auren nan, shin Azee ta hak'ura da Irfan kenan, shin Ahidjo ya janye k'udirinsa akan Deejah kenan. Toh wai ina kuka baro Yussy shin zata rufa wa Aminiyarta asiri har ta cimma burinta na auren Irfan..... Shin yaya zata kaya tsakanin Ruqayya, Nadiya da kuma Sadiq........ Wai yaya batun fita da baba Alhaji k'asar waje , shin Hajiya Karime zata bari hakan ta kasance???_ _Toh ku biyo Queen Samy dan jin ci gaban wann rikiceccen al'amari zata kaya_👌🏽 _👸🏻QueenSamy.......😍💄👄_ [8/28, 14:08] Umar Dalha: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 53 *©Sameena Aleeyou* _Queen Samy Novels Forum...... 📖📚_ "Gaba d'aya Irfan sai wani shisshigewa jikin Deejah yake yanai mata salon soyayyarsa, wanda duk wani mahaluk'i dake wajen saida suka burgesa, koda Mc ya bak'aci amarya da ango su fito suyi rawa dan nuna farin cikinsu, Deejah kam kasa tashi tayi, Irfan babu ko kunya ya kamo hannunta duk tabi ta daburce, a hankali ya tallafo k'ugunta suna rawa a hankali wanda zamu iya cewa motsa jikinsu kawai suke, jin yanda jikinta ya soma rawa a kunnenta Irfan yake rad'a mata, "just calm down baby I love you dukda daurewa kawai yake amma yana tsananin buk'atan babynsa...., kaji Mc ya soma fad'in"Wooow so fascinating, this Groom really luvs his beautiful bride, nan su Ashraf mutan US suka nufosu abinda sukafi so kenan Ahidjo ma ba son yaso ba ya taso amma ji yake kaman ya shak'a Irfan ya huta, lik'i suka yi masu babu k'kautawa suna tayasu rawan k'arshe hannun abokinsu suka rik'e aka saka masu music d'in da suka fi so suna tik'a rawa tamkar su ke rera wak'ar, Deejah kuwa a haka ta sulale ta koma mazauninta, duk gaba d'aya sai kunya take faman ji yanda irfan keta wani riritata..... tana zama taji muryan Nadiya a kunnenta tana fad'in" Ohhh gaskiya wnn angon daga gani babu d'aga k'afa Deee zakiyi bayani mudai babu ruwanmu, ta k'areshe maganar tana k'unshe dariya. "Harara Deejah ta narka mata ba tarera ta iya furta koda kalma guda ba, dan gaba d'aya ji tayi jikinta yayi sanyi kaman wani abu na shirin faruwa da ita, ta hangi fuskan Irfan farincikinsa a bayyane yake, annuri ne tsantsan ke tashi a fuskan nasa, a hankali ta sauk'e ajiyan zuciya gamida runtse ido jin yanda k'irjinta ya soma lugude haka kawai... "Daga yanda suke tsaye sun gama ganin komai Safwan ya jawo hannun Yussy suka nufo waje, fizge hannunta tayi kafin tace" wllhi bazan tafi ba ban nuna wa Deejah b'acin raina na rashin gayyata ta da batayi ba, kaidai idan zaka tafi bisimillah go ahead,.... " Gajeren tsaki Safwan yayi kafin yace" that's enough am not in the mood... just don't provoke me Yusra. Deejah will never ever get married, she need to stop that dreaming of hers. Ya k'areshe maganar yana mai shafe namar goshinsa. "Harara Yussy ta galla masa kafin tace" tace kan me zata fasa aurenta, sabida har yanzu kana sonta ko? ...... "Shiru Safwan yayi bai iya amsa ta ba, "Yusra ta kuma tunzura..... "Ka fad'a mun Safwan har yanzu son Deejah kake ko, Deejah will never love you back, you'll never ever win her heart, ta sami wanda take so, ka dubi yanayin mijin Deejah ka dubeka babu had'i wutsiyar rak'umi ya riga da yayi nesa da k'asa, Mijin Deejah yafika da komai da komai..... "Ji kake Tasssssss!!!! Safwan ya kifa mata mari, dafe k'uncinta tayi tanai masa mugun kallo gaba d'anyansu sai huci suke, jawota yayi daf da jikinta ya matse ta sosai kafin ya soma fad'in" be careful witj what you're sayin right now, so kike kiji daga bakina "Noo I don't love Deejah anymore, right now am fighting for my niece to achieve her dream. Fad'a zanyi wa 'yar yaya na ta sami farin cikinta Irfan, but not for my self... did you get thaaaaat!!! Ya karashe maganar cikin daga murya. "Laila da ta gama jin komai ta karaso gamida janye Yusra daga jikin Safwan..... "Kallonta yussy tayi tsaf ta ganeta karuwan Safwan ne kuma matan Ogan sa na Company snn mahaifin Irfan. Fizge hannunta tayi daga rik'on da laila tayi mata. Murmushi Laila ta sakar mata kafin tace" Yusra ki bani hankalinki a nan keda Safwan idan kina so kiyi kud'i fine zakiyi shi yanzun nan if you cooperate, zamuyi wani aiki tare dan na riga naji kalaman ku"Deejah was once a club member.!!!!! Ta k'areshe maganar tana wani murmushin k'eta. "Sauk'e ajiyan zuciya Safwan yayi, dan kuwa ya shirya a wargaza wnn aure da Deejah ke k'ok'arin yi, har yau har gobe bazai daina sonta ba, snn farin cikin 'yarsa Azeeza shine farin cikinsa, muddin Azee zata samu Irfan tofah babu abunda bazaiyi ba dan ta samu koda hakan na nufin shi ya rasa nasa farin cikin. "Motan Laila suka shige su duka ukun suka zuge glass yanda babu mai noticing nasu suka shiga tattauna ya da al'amarin zai kasance, "Suna gama tattaunawa Yussy ta kanne ido tana kallon Laila kafin tace" Banda wuce gona da iri, ku min alk'awari iyaka abinda kuka fad'i zakuyi ma Deejah banda k'ari, dan Deejah aminiyata ce kuma ina sonta har gobe dan tana d'aya daga cikin mutane masu muhimmaci a rayuwata. "Laila ta murmusa kafin tace" idandai wann ne bakida matsala, you have my word, just count on me. "Gyada kai Yussy tayi kafin tace inaso naji alart first thing in the morning if not zan b'ata komai, murmushi Laila ta kuma kafin tace bakida wann matsalan as far as I'll get rid of that witch kin gane... Juya idanu kawai Yussy tayi ta kalli Safwan tace bani wasu mintoci ina zuwa snn ta fice...... "Nan ta bar Safwan da Laila suka soma watsewar su dan basu raina had'uwa, koda na minti guda ne sai sun rage lokaci.... "Wa'yazubillah. "Sanda Yussy ta shiga hall d'in an buk'aci amarya da k'awaye su fito su nuna nasu farin cikin, dan haka kai tsaye cikinsu ta nufa, ta sauk'o da gashin attach dinta ya rufe mata Sideview nata dan bata so wanda suka santa su ganeta. "Kai tsaye wajen k'awarta Deejah amarya ta k'arasa yanda aketa faman rawa ana having fun. "Kunnen Deejah ta k'arasa a hankali take rad'a mata "Congratulations my dearest aminiya,........ "Gaban Deejah ne yayi mugun fad'uwa "Yusra ta fad'i a zuciyarta, d'ago kai tqyi suna kallon juna, Yussy ta sakar mata murmushi kafin taci gaba da fad'in" You did a great catch, you choose the most handsome guy on earth, Ohh dear partner in Crimes, don't tell me kin k'i gayyata na ne dan kar na ruining maki happy life da kike ciki, am I right??, perhaps am quite sure husband to be dinki baisan true color dinki ba. But don't worry am not here to ruin your event, anyway nazo ne na tayaki murna though baki gayyace ni, but remember this friend *" Be careful with the people around you,watch your steps, my advice to you* daga haka Yussy ta kutsa tana neman hanyan ficewa..... "Irfan dai ya lura da yanda yanayin Deejah ya sauya sosai tunda wnn yarinya ta nufota, yaga alamun tanai mata magana snn baiga fuskan ta sosai ba dukda yaso gane kamannin yarinyar, ganin abun na neman damunsa yasa sa watsar da tunanin guje ma rushewar farin cikinsa. "Ahidjo kuwa sauri sauri yabi bayan Yussy a sace saidai kan ya iso yanda suke ya hangi Laila Safwan da Yussy sun fice daga wajen, murmushi yayi yana shafa sajensa kafin ya furta "Something is goin on. "Jiri ne ya soma d'iban Deejah, tabbas kalaman Yussy sunyi mugun d'aga mata hankali, me Yusra take nufi, patner in crimes, yeah quite alright ta sani zuwa rawa a club babban haramun ne, sab'awa ubangiji ne, amma ko ada lokacin tana zuwa club rawa kawai take bata tab'a bin wani namiji ba balle shaye shayen kayan maye, me Yussy take nufi tayi hankali da mutanen da take tareda su Anya ba wani abin take shirin k'ulla mata ba, if Irfan finds out she was once a dancer in a club ta sani he'll definitely hate her, dan kuwa yasha fad'a mata the wotse abinda ya tsana a rayuwarsa toh fa mace maras kamun kai nee,. "Sosai Jiri ke d'iban Deejah sai faman kama goshinta take tana yunk'urin fad'uwa, cikin sauri Irfan ya k'arasa ai kuwa nan ta fad'i cikin jikinsa, nan hankulan mutane yayi kansu. Kiran sunan ta yake yana jijjiga ta amma inaaa tamakar macecciya haka ta koma, cikin d'aga murya ya d'agi yana duban jama'an wajen yanda sukayi caaa in a shock suna kallonsu ya soma fad'in" Get a car, Sadiq just do something, ya ci gaba da jijjjiga Deejah yana ambaton sunanta.... 'Kaman zararre ya fice yabi bayan Sadiq da Deejah a hannunsa, su nadiya dadai sauran relatives nasu gaba daya suka bi bayansu hankali tashe..... 👸🏻Queensamy😍💄👄............ [8/28, 14:08] Umar Dalha: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 54 *©Sameena Aleeyou* _Queen Samy Novels Forum......📖📚_ "Nazif lafia dai ko na ganka haka, you don't seem normal, kaman wani abu na damun ka, cewan Ammah dake k'ok'arn zama gefen Engr. "Sauk'e ajiyan zuciya Engr yayi kafin yace" Ammah baki kwanta ba, "Kai kawai ta gyad'a kana tace" Ai bazan iya kwanciya ba har sai naga dawowan yaran nan gida. "Murmushi Engr yayi kafin yace Amman Irfan kuma Ammah na. "Zama tayi tana me murmusawa kafin tace" ina saurarenka meke damunka. "Shiru kaman mai nazari sai kuma ya shafi gashin kansa ya soma fad'in" Ammah, akan Deejah ne, gaba d'aya d'abi'un ta yana mun shige dana Fateemah, ina ganin fuskan Fateemah a fuskanta, yanayinta yana mun tamkar Fateemah,...... "Shiru yayi kaman wanda ya tuna wani abin. "Cikeda tausayin d'an nata Ammah ta matso dap dashi hannayensa ta rik'e cikin nata, a hankali ta soma fad'in" Nazif har yaushe zaka cire son Fateemah a ranka, har yaushe zaka fuskanci rayuwa yanda tazo maka, Fateemah ta tafi she's gone forever. Koda ace Fateemah tana raye bazata zama *Mallakin Ka* ba, ta riga tayi aure da waninka balle ma bata raye." Soyayyan da Irfan keyiwa Deejah da kuma soyayyan da gaba d'aya ahalin gidan nan suke mata shiyasa kake ganinta tamkar Fateemah. Ammah ta kuma rik'e hannun Engr sosai kafin tace" Son, you need to let go of your past, ka mance da Fateemah har abada a duk sanda ka tunota kayi mata addu'a, snn kayi k'ok'ari yakice tunanin ta a zuciyarka, Allah yana tare da kai bazaka tab'e ba da yardansa, "Murmushi Engr yayi yana mai sunbatan hannayen Ammahn sa, hak'ik'a Ammah jigo ce babba a rayuwarsa, yayi godiyawa Allah da ya bar masa uwarsa har yau a raye, wacce ta kasance garkuwa ma rayuwar sa......."Suna a haka wayar Engr ta soma ruri, Nadiya ce me kira. "Engr yana dagawa daga d'aya b'angaren Nadiya ta soma fad'in "Daddy it's Deejah, she fainted a while ago a wajen event....."Innalillahi wa inna'ilahirrajun Engr ke fadi, ya mike tsaye yana tambayan Nadiya me ya faru wani asibiti, suke,..... "Ammah ma mikewa tayi tana kallon Engr cikeda firgici. "Engr na gama waya da Nadiya ya sanar wa Ammah halin da ake ciki, salati Ammah ta shiga yi babu shiri ta fice zuwa sashenta dan dauko mayafi, Engr da kansa yayi driving nasu zuwa hospital din. "Irfan na zaune a gefenta tana jingine da pillow hannunta na hangu mak'ale da drip ruwa yake bata a cup tana kurb'a da kyar. Yayinda Ahidjo, Sadiq, Nadiya da Ruqayya ke tsaye gefe duk suna mata sannu.... "Su Ammah da Engrne sukayi sallama suka shigo, kai tsaye wajen gadon suka nufa sunai ma Deejah sannu suna tambayan me ya faru, Irfan ne ya soma masu bayani" "Dr yace there's nothing to worry about, she's been stressed up da hidiman biki and bata son cin abinci yunwa ne yasa ta sume. "Ammah ta karasa ta dafata tanai mata sannu, nan sauran jama'an dake cikin d'akin suka soma gaida Engr da Ammah. "Engr ya matsa kusanta yanai mata sannu" Gaba d'aya sai kunya ya lullub'e Deejah, sai faman sunne kai take. "Engr ya dubi su Nadiya yace" ina Aunty naku?? "Cikin sauri Azee ta soma fad'in" daddy dama zata biya gidan amarya tace zasu kai kaya itadasu Aunty Salma. "Gyada kawai yayi dan kuwa abun Laila ya soma damunsa, aiko da biki ake ta sanar dashi idan zata wani wajen, ganin halin da ake ciki yasa sa kau da tunanin, daga haka su Sadiq Ahidjo dasu Nady da Azee suka fice zuwa reception "Engr ya dubi Irfan yace" Son" daga yau a dakatar da sauran Events din da ba'ayi ba, idan Allah ya kaimu ranr daurin auren kawai sai a daura auren. "Ammah tace hakan yayi lafiya ai yafi komai. "Kai kawai Irfan ya gyada kafin yace" toh daddy. "Ina Dr din I want to speak with him. Cewar Engr, kan ya gama rufe baki Dr ya shigo lokacin drip dinma saura kadan. "Bayan sun gaisa da Engr, nan suka soma tattauna lamarin, Dr yace babu komai stress ne kawai da yunwa, drip na karewa za'a discharging nata basai ta kwana ba. A tare Dr da Engr suka fice suna magana. "Azee tana fita ta shiga neman layin Laila, nan ta shafa mata komai abinda ake ciki, wata shewa Laila ta kwashe dashi ta dubi Safwan dake gefenta ta kashe masa ido guda, nan tace wa Azee ta kwantar da hankalinta komai zai zama normal, Irfan ya kusa zama *Mallakin ta* daga haka tayi hanging up. Azee kuwa rik'e wayar a hannu tayi tana nazarin kalaman momynta Laila. "Drip na k'arewa aka sallamesu. "Suna tsaye a haraban asibitin su uku kafin su Ammah su fito da Deejah, Irfan ya kalli Sadiq da Ahidjo yace, Friends na gode sosai da kulawarku a gareni. "Murmushi sukayi kafin Sadiq yace" come on guy babu godiya ai, you are indeed our bro from another mum right Ahidjo??? Ya k'areshe maganar yana duban Ahidjo. Ahidjo ya gyada kansa kana yace "Sure haka ne Sadiq. Hannu Ahidjo ya mik'a masu kafin yace barinje na duba su Ashraf, daga can zan wuce gida, ya dubi Irfan yace "Friend Allah k'ara sauk'i a gaida madam sosai. Murmushi Irfan yayi suka danyi hugging juna kafin yace Alright sai munyi waya.. Sadiq ma nan yayi waya ya sanar da mamie jikin Deejah da sauki gashi nan dawowa da Ruqayya. Nan sukayi sallama da Irfan shima ya wuce. "Su Ammah na fitowa itada Nadiya rik'e da Deejah, ji yayi kaman yaje ya sungumeta ko ya rungumeta cikin k'irjinsa, da sauri ya k'araso ya bud'e masu mota suka shige nan shima ya shihe driber seat sai faman juyowa yake yana mata sannu...kai tsaye suka nufo gida, "Irfan sai faman rirtata yake, baby ko na d'aukeki ne? Bata iya ce masa komai sai girgiza kai kawai, parlorn Ammah ta zauna da kansa ya shiga kitchen had'o mata shayi, babu yanda su Ammah dasu Nadiya basuyi ba ya bari suyi d'awainiyar Deejah fir yak'i da kansa ya had'o tea din. Ammah ta tan'e baki gamida yin murmushi, tace baban soyayya ba d'aki ta wuce bayan tayi ma Deejah Allah k'ara sauk'i , "ya zauna gefenta yace oya seat up ki shanye wnn yea din,.... zatayi gardama taga babu alamun wasa a fuskansa. "Babu musu ta karb'a ta soma sha, ....."Laila ce ta shigo fuskanta cike da damuwa kaman gaske, kai tsaye wajen Deejah ta nufa ta soma mata sannu "Oh my dear you must be nervous, but dole kici abinci, ai hidiman biki ya gaji haka, tasa hannu ta karb'i cup din daga hannun Irfan, ta shiga bata a baki. Ta kalli Irfan cike da kulawa tace" Son I know you must be exhausted, you need some rest, kaje ka kwanta I'll look after her for you kaji son, ta k'areshe maganar cikin sigan yaudara. "Babu yanda Irfan ya iya dole ya amince da batun Laila, yana bata matsayi sabida yanda take kula dasu baki d'aya. "Kallon Deejah yayi wanda itama shi take kallo kafin yace" baby make sure you take all your prescriptions okay, I love you, ya hura mata kiss kan tafin hannunsa, "Ba Azee dake lab'e kan staircase tana kallonsu ba harta Laila dake zaune gabansu kaman hoto saida abun ya tab'ata, tabd'ijam wani irin so Irfan keyi wa Deejah, ganin dai zata rasa mind dinta yasata saurin composing kanta ta maida hankali wajen kula da Deejah, Azee kuwa sulalewa tayi a wajen tana maysan k'walla dan kuwa tasan Irfan bazai tab'a sonta ba, babu shakka zuciyan Irfan *Mallakin Deejah ne*...... 👸🏻QueenSamy😍💄👄....... [8/28, 14:08] Umar Dalha: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 55 *©Sameena Aleeyou* _Queen Samy Novels Forum.....📖📚_ "Tunda ta kwanta ta kasa samun nitsetsen barci sakamakon wasu irin sararan mafarkai marassa kyau da take tayi, mik'ewa tayi da k'yar ta shige bathroom ta d'auro alwala tazo ta tada sallah. "Tana nan zaune bisa sallaya wayanta ya soma ruri, wanda haka ya sauk'ar mata da mummunar fad'uwan gaba, da kyar ta iya k'arasawa jikin socket ta shiga kallon screen d'in wayar, ganin bak'uwar lamba ce yasata kuma jin wani fad'uwan gaban wanda ita kanta batasan dalilinsa ba. "Har saida wayar ya yanke bata sami courage na d'auka ba, nan aka kuma kiranta, da k'yar ta iya sa hannu ta cire daga jikin chargi kafin ta k'ara a kunnuwanta had'e da sallama. "Daga d'aya b'angaren aka bushe da dariya kafin yaci gaba da fad'in" "Congratulations my dearest one, So kin zata zaki guje min a cikin garin nan kije kiyi aure, kin zata zan daina sonki ne har abada ko kuma kin zata zaki iya b'ace mun ne Deejah?? "Cikin k'unan rai Deejah ta soma fad'in" what do you want from me Safwan, me kake so a wajena, meyasa kake kirana....."Saurin k'atseta yayi da fad'in" Ke nake so Deejah, ke kanki kinsan da haka, ever since I met you my dream is to be with you, how dear now zaki juya mun baya, after all that I've done to you is that how repay me Deejah, com'on fad'a mun me kike nufi da kika gudu kika barni, kin mance duk irin taimaka ma rayuwarki da tsare rayuwarki da nayi a can baya. "Cikin kuka take fad'in" Safwan banci amanarka ba hasalima ban tab'a furta ina sonka ba, dan Allah na rok'i arzikinka ka fita hanyata pls, kar ka rusa mun farin cikin da nake ciki......"Dariya Safwan ya kwashe dashi kafin yace" Deejah yaushe kika yi sanyi haka, yaushe kika soma bada hak'uri wa mutane, tabbas lallai kina son wann miji naki da kike shirin aura, "amma dai inaga Familyn Nazif Mumtaz basu wacece d'ansu ke shirin aura ba, kokuma nace shi angon naki baisan wacece ke ba.... "A zabure Deejah ta mik'e daga yanda take zaune ta nemi kukan da take ta rasa, cikin sark'ewar murya take fad'in" Me ka isa ka min you juck, let me make this clear to you wllhi baka isa ka rabani da farin ciki na Irfan ba, da kake cewa basu sannni ba, k'warai sun san ko ni wacece tinda sunsan daga Orphanage nake daga gidan marayu nake sunsan labarin yanda iyayena suka salwanta, and still they accepted me the way I'm, so am quite sure there's nothing you can do to make them reject me....... "Woow! Bravo my dear, ashedai har yanzu bakin naki na nan, toh barikiji na gaya maki, ni nan Safwan inada abinda zaisa su tsaneki su tsani saninki da sukayi har abada, ba Irfan kawai ba duk wani masoyin Irfan sai ya tsaneki...... "Ki duba whatsapp dinki kiga pictures da videos din na tura maki, am quite sure zaki kirani ki nemi solution if not am gonna revealed it to the world. Daga haka ya katse kiran ya barta a tsaye tamkar gunki..... "Jiri na neman kada ita sanda ta shiga whatsapp dinta taga Vidieos na rawan da tayi a club wanima maza sun sakata a tsakiya, ga kayan jikinta duka babu kyaun gani, ga pictures dinta marassa kyaun gani duka na club ne..... "Runtse idonta tayi ta soma karanto "Innalillahi wa inna'ilaihirraji un tana mai sulalewa a k'asa...."Me Safwan yake nufi da ita, me zai faru idan ahalin gidan nan suka ga wann pics da videos, wani irin kallo Irfan zai mata... "Tunaninta ya katse sanda ta tuna Irfan yasha fad'a mata babu abinda ya tsana a duniya kaman mace me zuwa club mace maras kamun kai, shin idan yaga wnn abu wani irin kallo zai mata...."Kuka ya kuma kufce mata da sauri ta shiga dialing numbern Safwan tana mai girgiza kai tana fad'in" No that can't be, bazai yuwu ba....... "Da dariya ya d'aga wayan kafin yace" I knw you must call back, now kin yarda inada abinda zanyi ruining life d'inki...."Cikin kuka take fad'in"Safwan videos da pics din daka turo tsohuwar Deejah ce ba Deejahn yanzu ba, I've changed already, dan Allah kar ka ruining mun life din da nike ciki a yanzu I beg of you pls....."Cikin d'aga murya Safwan ya katseta da fad'in" Just shut up Deejah, did you think you I can let you go, kina tunanin zan daina sonki ne, well if you think that I'll leave for someone else then you're mistaken. I prove you wrong, bazan tab'a barinki ma wani ba Deejah, you are mine we are meant for each other besides we bothe suite each other mun dace da juna. Ina mai baki shawara idan baki so su san wnn hali naki just called up tje wedding just cancel your wedding with Irfan if not your precious life is inndanger, zannk'ara da abinda bakima yi ba na kuma sanar dasu har yanzu muna had'uwa a club....."Enough of this you juck, how could you blackmail me Safwan, if you truly loved me kaman yanda kake fad'a then let me be with the love of my life Irfan, let me with the family I love the most,... "Ta d'an sassauta murya kafin taci gaba da fa'din" Dan Allah Safwan karka min haka kar ka rabani da mutanen da nake jinsu kaman 'yan uwana na jini, kar ka rabani da mutanen da suka nuna mun tsan tsan so da k'auna......"Safwan ya katseta da fad'in" And if you don't want that to happen then ki fasa auren Irfan, ki janye batun auren Irfan ni kuma na miki alk'awarin babu wanda zaisan wancan abu da kikayi a baya, ki yarda dani Deejah na maki alk'awarin samun farin ciki maras misaltuwa farin cikin da kike mafarkin samu zan tanada maki su a gidana... "Shawara ya rage naki Deejah kinada zab'i guda biyu" Is either ki fasa auren Irfan asirinki ya rufu ko kuma ki amince da aurensa asirinki ya banka'du... daga haka Safwan ya kashe wayar yana murmushin mugunta. "Dafe kanta tayi ta zube a wajen zuciyarta na barazanar tarwastewa, ta nemi addu'a ma ta rasa, wani irin tausayin kanta ne ya kamata, Allah sarki rashin iyaye babban ciwo ne, yau da tanada nata iyayen ta tabbata da makamancin haka bai faru da ita, tana tsananin son Irfan fiye da yanda take sin kanta, bata jin zata iya rayuwa da wani mahaluk'i bayan Irfan, ta tuna irin kalan soyayyan da yake nuna mata, ta tuna yanda ya yarda ya amince da ita koda basu san tak'amemmen iyayenta ba, ta tuna yanda familyn Irfan suka d'auke ta, shin idan suka ga wann mummunan hotuna da videos me zasu kalleta dashi, "Zuciyarta ya shiga raya mata zasu tsaneki yanda baki tsammani, babu kaman Irfan sai ya tsaneki fiye da mutuwa, shin kin tuna wani rana sanda kuka d'auko Ahidjo da Yusra a club, kin tuna yanda Irfan yayi reacting, wata d'iya mace ma kenan balle ace matan da yake shirin aure itace cikin irin wnn yanayi yaya kike ganin lamarin zai kasance...."Da sauri ta shiga toshe kunnuwanta tana girgiza kai ta soma gamida tak'urewa jikin gado tana rawan d'ari dan kuwa zazzafan zazzab'i ne ya sauk'ar mata. Sai yanzu take d'an danasani maras iyaka gameda rayuwar zuwa club da tayi, dama haka ne kar mutum ya raina aikin sab'o komin k'ank'ancinsa sanadiyan k'arami yakan iya zama babba, ko wani sharri Safwan ya lak'a mata babu wanda bazai yarda ba muddin suka ga wann video, Allah sarki rayuwa kenn mutum baya wuce kaddaransa a rayuwa... Runste idanunta tayi hawaye masu zafi suna bin k'uncinta, yayinda kyakkyawan fuskan abun k'aunarta Irfan ke mata gizo.....Baccinnda bata samu har wayewar. "Duk bai wani sami ishesshen barci ba, hankalinsa na kanta, ya k'agu gari ya waye yaga yaya ta kwana, gashi through out the night neman wayarta yake daga farko yaga line busy daga baya yaji wayar gaba d'aya a kashe, ya danganta hakan da rashin wadaceccen network, . "Tsaf ya shirya cikin Royal blue Jampa ya saka hula zanna bukar dark blue, woow zokaga yanda shigar ya karb'esa musamman dashike ba gwanin saka manyan kaya bane, turaren Vasece ya feshe jikinsa dashi ga agogo mai tsadan gaske da ya d'aura a hannunsa, kai masha Allah, sosai Irfan yayi kyau kana ganinsa ba sai ance maka ga ango ba, kai tsaye sashen Engr ya wuce dan gaishesa nan ya sami Laila na serving Engr break fast. "Da sallama ya shigo yayinda suka amsa gaba d'aya fuskokinsu d'auke da murmushi suna daga dinning area. "Son k'araso mana Engr ya fad'i yana mai alama da hannu. "Karasowa yayi ya zaune gefen kujeran Engr kadin yace" Daddy ina kwana, Engr ya amsa masa da sakin fuska kafin ya gaida Laila, itama faram faram kaman kullum ta amsa masa sai zolayansa take shikam Irfan murmushinsa mai class kawai yake yai. "My dear I know you haven't eaten your break... let me serve you cewar Laila dake k'ok'arin bud'e warmers. "Dan murmushi Irfan yayi kafin yace" No Aunty barin lek'a Deejah am ok though, daga haka ya mik'e, muryan Engr ya jiyo yana fad'in" Irfan yau mutanen Katsina zasu iso, nayi bucking masu flight, inaga by 12noon zasu iso, so sai ka sanar da drivers suje su dauko su a airport idan time din yayi, ni yanzu Office zan wuce I hope kaima zaka lek'o dan akwai wani desing na nake so kayi observing kafin a soma ginawa..... ."Da sauri Laila ta katse Engr da fad'in" Haba dai Daddy ai yau ranar Irfan ce, bai kamata yaje Office ba har sai nan da sati uku kafin nan ya gama cin angoncinsa.... "Engr na murmushi ya dubi Irfan dake faman sosa k'eya kana yace" wai hakane Son, hutun bai maka yawa ba... "'Dan murmushi Irfan yayi kafin yace" hakane daddy huyun baiyi yawa, I was even planning to go for Honeymoon, Engr ya kuma yin murmushi gamida fad'in" come here son ya bud'e masa hannunsa alamun runguma, nan irfan ya karasa yayi hugging mahaifin nasa, Allah yayi maka albarka Irfan cewar Engr, Laila dake ta faman murmushin yak'e da sauri tace ameen. Shima Irfan din da ameen ya amsa kafin yace thank you daddy, thank you for always been there for me, I love you, murmushi Engr ya kuma kafin yace" anything for you son, I love you too, when you finish deciding wani country kuke son zuwa Honeymoon you should let me know ok, sai na maku arranging komai. Godiya Irfan ya kuma yi wa Engr. Laila tana tayasa godiya kamar mutuniyar arziki. Mikewa Engr yayi ya nufi stirs "Irfan ya juyo da dubansa ga Laila kafin yace" Aunty I forgot to ask you, jiya kuwa baby tasha maganin? "Nan da nan Laila ta saka fuskan tausayi kafin tace" uhm Irfan bansan meke damun bride to be d'inkan nan ba, babu yanda banyi ba ta fad'a mun idan akwai abinda ke damunta amma tak'i, I don't know ko har yanzu bata sake dani bane, amma kai nasan zata iya fad'a maka tunda you are about to be her husband bazata b'oye maka komai ba. "Kallon mamaki Irfan keyiwa Laila kafin yace" meke damunta Aunty... "Laila ta dan saka fuskan tausayi kafin tace" my point exactly, nayi nayi ta fada mun tak'i watak'ila kai zata fad'a maka..... "Cikin sauri ya mik'e ba tareda ya gama jin me Laila ke fad'i ba ya fice. "Babu yanda Hajja batayi ba Deejah ta saka wani abu a cikinta amma tak'i, Deejah ta kalli Hajja da idanunta da suka rine kafin tace"Hajja dan Allah kosu Ammah sun neme ni kice ban tashi ba. "Hajja ta sauk'e ajiyan zuciya kafin tace" Ammah dai ta tashi amma su Nadiya kam basu tashi ba, su nilam kuma sun tafi sch duk da anyi yak'i dasu kafin suka tafi, wai yau bazasu ba ana biki a gidan su. "Sauk'e ajiyan zuciya Deejah tayi kafin tace" Irfan fah? Kinga itowarsa.... "Girgiza kai Hajja tayi alamun a'a kafin tace" Khadeejatu wai meke damunki....."Knocking din da akayi a k'ofa ne ya katse su........ 👸🏻Queensamy😍💄👄......... [8/28, 14:09] Umar Dalha: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 56 *©Sameena Aleeyou* _Queen Samy Novels Forum.....📖📚_ "Hajja ce ta k'arasa ta bud'e k'ofan, gaisawa suka somayi da Irfan, Deejah kuwa gabanta ne yayi mummunar faduwa jin muryan Irfan runtse idanunta tayi da k'arfin gaske. "Hajja ta tashi kuwa? Ya tambaya cikeda kulawa. "Kwarjinin Irfan ya hana Hajja tayi masa k'aryan bata tashi ba, cikin sauri ta gyada kanta kana tace"eee ta tashi k'aramin Alhaji. "Gyada kai kawai yayi dan kuwa miskilin ba kasafai ya faye magana, duk cikin ma'aikatan gidan da Hajja kawai yake magana. "Taci abinci? Ya kuma jefo ma Hajja tambaya. "Girgiza kai Hajja tayi kafin tace "bata ci komai tun tashinta. "Ok kawo mun breakfast din,.. daga haka Hajja ta wuce tana fad'in "toh K'aramin Alhaji. "Kwance ya ganta kan gadon ta tak'ure waje guda, da sallama ya shigo cikin muryansa mai dad'in saurare, kallo d'aya ya mata ya gane akwai abinda ke damunta, Deejah kam gaba d'aya kasa d'ago ido tayi ta dubesa. "Hajja ce ta shigo da kayan kalaci ta ajiye gefen kan rug, daga haka ta fice. "Tsare ta yayi da idanu yana zaune kan stool hannayensa had'e bisa hab'arsa, har lokacin ta kasa d'ago ido ta dubesa. Murmushin sa nan mai tsada wanda yake yi da gefen bakinsa shi ya d'anyi kafin yace" oya taso kiyi breakfast bai jira cewanta ba ya shiga zuba abinci a plate. "Sai snn Deejah ta sami zarafin kallon Irfan" bai tab'a mata kyau irin ta yau ba, da yasan yanda manyan kaya suke masa kyau daya lak'anci saka su, yanda yake zuba abincin a plate ya burgeta kallonsa take cikeda so da k'auna, a lokaci guda taci bak'in cikinta ya yaye kallon Irfan ya yaye mata damuwarta, "Ohh she can't do without him. "Dago kyawawan idanunsa yayi yaga ta kafesa da ido tana murmushi. "Murmushin shima yayi wanda hakan yasata jin kunya, tayi sauri rufe fuskanta da tafukan hannayenta, "Tasowa yayi ya dawo kusa da ita, a hankali yasa hannunsa ya bud'e fuskanta kana yace" baby meke damunki, what's wrong with you pls. "Murmushin k'arfin hali Deejah tayi kana tace" babu komai master, "a zahiri bata san me zata soma ce masa ba. "Are you sure babu komai, you know I hate it when you're hidden something from me. Idan akwai abinda ke damunki just tell me, don't hesitate to tell me, remember we're one now, you'll soon be my Wife. Kwanan zaki zama matata kuma Sirri na. "Murmushin ta kuma yi wanda yafi kuka ciwo dan a halin yanzu bata wani matsayi rayuwarta ke ciki ba, cikin sanyin muryarta ta soma fad'in" babu komai ya Irfan kawai dai har yanzu banjin k'arfin jikina ne. "Gyada kansa yayi kafin ya saka mata spoon a cikin abincin yace "Oya eat up, or should I feed you? "Sosai abin ya bata dariya ganin yana k'ok'arin kai abinci bakinta, hannu tasa ta karb'a kana tace" zan iyaci da kaina, tana ci Irfan na kallonta yana smiling me kashe emmata..... " ahaka su Nadiya da Azeeza suka shigo kowa taci gayu sosai, da rawan kansu suka shigo ba kaman Nadiya sai faman k'wala kirawa Deejah take tana fad'in" Amaryarmu!! Amaryarmu!!! Hope kin tashi kin shirya kinsan yau bridal shower......!!! Muryarta ne ya sark'e sanda tayi araba Da Irfan. Tsawa ya daka mata" Are you insane or what kin shigi kina shouting, or don't you have some manners. Nadiya ta d'an turo baki kana tace" am sorry ya Irfan I don't know you're in here....."Azee kam mutuwar tsaye tayi tana kallon Irfan kaman ta sace sa dan kyau. "Girgiza kai kawai yayi kafin yace" Daddy called off all the remaining events bayan daurin aure, bata da lafiya....."Oh why pls ya Irfan a barmu muyi bridal shower, cewar Nady.... "Wata kallo kawai ya watsa mata wanda yasata yin tsit baby shiri. "Kallon Deejah yayi kafin yace" baby make sure you take your prescriptions, zan je airport anjima daga can zan wuce wajensu Ashraf, if there's anything just give me a call okay, murmushi Deejah tayi gamida gyada masa kai, daga haka Irfan ya fice, Azee ta bisa da mayen kallo tana murmushin mugunta, batasan meyasa ba ko gaishesa tayi baya amsawa tsaban tsanar da ya mata, cikin ranta take furta" _Irfan Nazif Mumtaz da sannu zaka zama Mallaki na_... "Irfan na fita suka zube kan gado gefen Deejah sunai mata mitan ta shawo kan ya Irfan ayi bridal shower. Deejah kam da abin duniya ya dameta bata iya ce masu komai sai wani sabon tausayin kanta da yake taso mata. "Kallo kawai Azee take bin Deejah dashi cikin ranta tana fad'in" I'll soon get you out of my Deejah, Irfan will soon be mine!, "Hello ka tabbata komai ya tafi normal, cewan Laila bayan ta kule can cikin daki. "Daga daya bangaren Safwan yace" karkiji komai na riga na razanata I frightened her sosai sosai, dole ta hak'ura da irfan tunda tana sonsa bata so asirinta ya tonu ba. "Murmushin basawa Laila tayi kafin tace"good that's my boy. Yanzu kasan yanda za'ayi ka sami wani layi wanda zaka ringa turawa Irfan text make sure babu wanda yasan layi. "Haba saikace baki sanni ba, wann ai me sauk'i ne. Kekam sai mun sake magana kawai, daga haka ya katse kiran. "Murmushi Laila tayi gamida zama bisa gado a fili ta furta" oh dear Deejah I pity your life, I'll soon get rid of you..... "Da mamaki Ahidjo ke kallon Azee kafin yace" are you sure of you saying, oh that's fantastic, kice na kusa samun Deejah a bulus. "Azee ta murmusa kafin tace" you're part of the plan, kasan yanda za'ayi ka tusa kanka har sai taso ka like no other. Nidainkam Uncle dina ya gama min komai, ammafah don't you dear tell Irfan about that, if not you gonna ruin everything. "Matsota cikin jikinsa yayi kafin yace" haba my swt girl, kinsanni kin san hali na, I'm good in that matter you don't have to worry. "Shafa sajensa yake a hankali yana furta" Oh my dear friend Irfan, a sauwak'e zaka bar min Deejah..... "Safwan kwance jikin Yusra ta kafesa da mugun kallo. Dagiwa yayi yana murmushi kafin yace" aren't you excited my yussy, kinyi kudi kinada two hundred thousand in your account, me kuma kike buk'ata. "Gajeren tsaki Yussy tayi kafin tace" Safwan kar ka gaya min idan Deejah ta fasa auren Irfan kaman yanda kuka tilasta mata zaka koma nemanta ne. "Mugun kallo ya watsa wa Yussy kafin yace" where did you get that silly idea, ya shafi fuskan Yussy yana murmushi yake fad'in" Haba my Yussy, I already have you, me kuma nake nema a wajen d'iya mace wanda bakida shi, belive me bazan tab'a koma ma Deejah ba, am doing all this only for my niece Azee to be happy, ai dai kin gane... "Murmushi kawai Yussy keyi cikin ranta kuwa tana fad'in" _If you dear betrayed me zan fasa sirrinki Safwan_... "Shima Safwan kallon Yussy yake yana murmushi shima a ransa yake fad'in" _Am sorry Yussy but I still love Deejah, and you can't stop me until I get what I want_.... "Mutanen KT sun iso, gida ya cika masha Allah, kowa na cikin farin ciki, Ammah tana can ana sauk'an bak'i, Laila bata sama bata k'asa sai nan da mutane take, kowa yana yaba kyaun hali irin na Laila, harta gwaggwanin su Irfan da suka zo daga Katsina sun yaba halin girma da Laila kedashi. Babu shakka ta nuna bajinta, baga Deejah da Irfan kawai ba harda gaba d'aya illahirin jama'an da suka halarci wnn biki. "A b'angaren Deejah kuwa Safwan sai faman turo mata text yake yana sanar da ita yauce ranan ta ta k'arshe tayi gaggawan yanke hukunci kadin shi ya yanke nasa hukunci, ta kiran wayan yussy yafi abinda yafi baya shiga. "Jin k'aran shigowar mssge yasa kirjinta saurin bugawa, wani text ne daga Safwan kaman haka. _"Amarya Deejah tabbas idan kika amince da auren irfan I'll expose you, don't you dear mess with me, ki taimaki kanki kiyi ma kanki k'iyamullai_... "Runtse idonta tayi hawaye masu zafi suna sauk'o mata. "Toh Irfan fa... " yau wuni guda kenan ana turi masa text da wata lamba da bai sani ba kaman haka. _Deejah bata sonka amfani da kai take dan ta sami abinda take so mahaifinka, Deejah mahaifinka take so ba kai ba, be careful._.. "Sosai wann sak'o ya d'aurewa Irfan kai, idan ya kira layin sai ace masa switchoff, ana turowa dan takaici yake deleting amma kaman jira ake ya goge a sake turo masa. "Dole shida Irfan suka nufi MTN office dan a masu tracing me layi amma sai ace masu ba'ayi register ba. "Hankalin Irfan sosai ya tashi, gaba daya haka ya wuni ranan zuciyarsa na d'aci. "Sadiq ne kawai yasan da zance babu wanda suka gaya ma, haka Sadiq yayita faman kwantar masa da hankali yana ce masa, kila cikin emmatan ka masu sonka ne wata keso ta tsorotaka tunda dai Deejaj bata da wani saurayi bayan kai. Just don't mind them to hell with koma waye me turowa, idan ya cika yayi confronting dinka. "Shidai irfan duka k'arfin hali irin nasa amma wann karan kam abin yasa jin wani iri, gaba daya bai gane ma kansa ba, ko leka Deejah bai kuma yi ba, dashike ma Gidan cike yake da mutane en biki, shi kuwa bai faye son hayaniya da mutane ba, dan haka gaba daya tareda Sadiq suka wuni, ko su Ahidjo dasu Ashraf ma basuga idonsa ba through out the day...... ******************************** "Yau asabar 21 ga watar September, ranar tayi daidai da randa ake shirin d'aura auren Irfan da Deejah, wanda za'ayi sa a haraban gidan Engr.Nazif Mumtaz (President M&M Builders). Kaman yanda yake a jikin katin k'arfe 12:00pm. "Tana kwance bisa sallaya banda kuka babu abinda take dan kuwa Safwan ko kad'an yak'i daga mata k'afa.... wayarsa ta gani kaman bazata d'aga ba sai kuma tayi saurin dauka ta shige bathroom...... _Allah sarki, Allah ka rabamu da sharrin azzalumai mahassada_ 😭😭 Vote for Deejah fans👍🏼 Queensamy ce👄 [8/28, 14:09] Umar Dalha: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 57 *©Sameena Aleeyou* _Queen Samy Novels Forum.......📖📚_ "Da kyar ta iya k'ara wayar a kunnenta..... "Dariyan da Safwan ya fashe dashine ya katse mata kukan da takeyi. "Gyaran murya yayi kafin ya soma fad'in" Oh bride to be, yaya preparation ke tafia? Am quite sure by now kin saka ma ranki kinkusa zama *Mallakin Irfan ko*?...."Fasali ya d'anja kafin yaci gaba da fad'in" well am advising you girl to call off the wedding idan kinason zaman lafiyarki if not.... Deejah baki bina bashin rantsuwa wllhi idan kika kuskura kika amince da auren nen rayuwarki will turn up to a complete nithgmere, Zan tura Videos da pics din nan wa surkinki da kuma mijinki ke har ma duniya sai na watsa zan sakaki a social media snn nace kin zubar da cikina har sau biyar........"Ya isheka Safwan!!!! Ta fad'i cikin tswan dabata san tayi sa ba, cikin muryan kuka taci gaba da fad'in" Haba haba haba Safwan don't you've any heart, have mercy on me, Safwan kar kazama fajiri me yad'a fasadi, karkaza azzalumi dangin fir'auna. Safwan na rok'i arzikin ka karka b'ata mun rananr da yafi ko wace rana muhimmaci a rayuwata, ka tausaya min Safwan kar ka rabanimda farin cikin rayuwata.,,....'" "Murmushin mugunta yayi kafin yace" Deejah kenan. And what makes you think that I can change my mind?, na riga na gama magana ko kiyi yanda nace kokuma a wajen aurenki na aikata abinda na fad'a maki... sann idan baki sani ba ki sani, na hada fuskokinmu nida ke a wani video na blue film... kinga duk wanda yaga videos da pics na rawanki a club to kuwa babu ko shakka zasu yarda kin aikata wnn blue film din... So zabi na gateki, na dai gaya maki sharudai na wllhi kika yarda da auren Irfan ki kadda kin zama abin k'yamata a garesu... sai naji feed back... daga haka ya kashe wayar yana tuntsure dariya.," " Deejah tamkar gunki haka ta sandare a waje.... Zaro ido waje tayi wanda ya jik'e da hawaye dan bata zaci rashin imanin Safwan yakai haka ba, girgiza kai ta soma tana toshe bakinta da hannunta dan already taji ana knocking a k'ofar d'akinta.... "Kasa ko motsa k'afarta tayi balle ta iya bude k'ofar... " "Nadiya ce ta shigo hannunta rik'e da laffayan da amarya zata saka yayinda Aunty Larai ke biyeda ita a baya hannunta rik'eda kayan manya wanda aka girkasu musamman don amarya. "Knocking Nadiya keyi k'ofar bathroom tana kiran Deejah.." Dee pls ki fito ki shirya haka nan, time na tafiya for goodness sake.... "Deejah tana jin haka ta kuma matse idanunta wasu zafafan hawaye suna zubo mata yayinda zuciyarta ke barazanar tarwastewa...😪 "Fitowarsa kenan daga bathroom yana tsaye closet dinsa yana faman shiryawa, Ahidjo ne ya shigo ya sha gayu cikin jampa ruwan toka da bak'ar hula sai watsa k'amshi yake. "Guy how far, cewan Irfan dake k'ok'arin saka babbar rigar fara k'al din jampan sa wanda yaji aiki irinta yayi. "Everything is going perfect Mr Groom, Ahidjo ya basa amsa kafin ya zauna can gefe kan kujera, ciro wayar sa yayi ya fakaici Irfan ya tabbata hankalinsa na kan shiryawa... wata murmushin mugunta Ahidjo yayi kafin ya furta a zuciyarsa _You'll never be happy Irfan, Deejah ba Mallakin ka bace da sannu zamu san Deejah *Mallakin waye*_.... "Dago idonsa yayi ya hangi wayar Irfan dake gefe dashi kan kujera, wata murmushin ya kuma yi kafin ya ciro wata k'aramar nokia a aljihunsa, cikin mintuna k'alilan ya turawa Irfan tex din da tun jiya yake tura masa, kan kace me har ya kashe wayar ya cire sim ya jefa cikin aljihun sa.... "Irfan na d'aura agogo yaji k'aran shigowar text, k'irjinsa ne yayi mugun bugawa dan ko bai duba ba yasan bazai wuce d'an isakan nan bane da ya damesa... Amma yasha alwashin bazai saka ma ransa damuwa ba a ranar da yafi ko wace rana mahimmanci cikin rayuwarsa. Dan yau jinsa yake cikin wani irin farin ciki marass misaltuwa, Dee dinsa zata zama *Mallakin sa* "Ai kuwa shid'in ne gajeren tsaki yayi gamida goge mssge din.... "Ahidjo daya maida hankali kan wayarsa dake faman dannawa ya saci kallon Irfan a sace.. Murmushi yayi kafin ya saita kansa, kallon Irfan yayi sosai kafin yace" Bro is anything the matter. "Gorgiza kai Irfan yayi sanda yake kafa hularsa kafin yace" No Bro just forget about it, it's nothing serious, ya su Ashraf kuwa sun iso, ka kirasu pls kasansu basa abu on time. Ka kira Sadiq ma pls I don't know what took him so long, he supposed to be here by now, ka kirasa pls kaji ko lafia. Barinje I've to see Ammah....... "Gyada kai Ahidjo yayi yana murmushi harda sara masa kafin yace yes boss, komai kace za'a yi right the way...is your day ai.. "Murmushi kawai Irfan yayi kafin ya fice yana sab'a babbar riga, kana ganinsa ba sai ance maka yau ya soma skawa ba... "Duk sai jinsa yake awkward 😂. Su ba saban ba... "Babu yanda Aunty Larai batayi da Deejah dan ta stagaita kukan da take taci parpesun er shilan barun da aka mata amma Deeja ta kasa ko guda daya... "Nadiya ta kuma shigowa taci gayu sosai cikin doguwar rigar atampa super yellow, tayi kyau sosai dama Nadiya gwanar gayu ce. "Dee pls ki saka lappayan na dauki hotonki na turawa ya Irfan, tun dazu sai damuna yake wai zaiga bride dinsa, nasan na kuma fita mukayi karo dashi ban dau pic din ba sai yayi ball dani, pls ki shirya na tura masa, wnn lappaya da kike gani tun mummy nada rai ta basa ya bawa duk matar da zai aura ranar aurensa tunkan ya Irfan yasan zai soma kula mace, kinga idan baki saka ba he'll get mad... " Ta juyo tana duban Aunty Larai da ta saka wa Deejah ido tana karantar yanayinta tace "Aunty pls ki sata tashirya barin kai abinci wa abokan ya Irfan. "Juya lappayan ta rink'ayi a hannunta tana kallonsa, lokaci guda tausayin kanta ya kamata, Allah sarki lallai Irfan yana sonta so na hak'ik'a bai cancanci juya baya daga gareta ba,.. _"Yay zanyi ni Deejah??_ta fadi a zuciyanta gamida rumgume laffayan tana shesshekan kuka... Ido kawai Aunty Larai ta zuba mata tabbas akwai abinda ke faruwa. " Tana rik'e da hamshak'an warmers wanda basai ance maka sunji tsada ba, ta nufi sashen Irfan.. Azee da Zulai suna rik'e da wasu suna take mata baya, burin Azee duk bai wuce taga farin cikinta Irfan ba. "Kaman daga sama ta hangosa ya kafeta da idanu yana mata kallon dake tsunduma ta cikin kogin tunaninsa....."Karasawa yanda yake tayi tana murmushi, shima murmushin yayi gamida kulle motarsa ya k'araso, yayi kyau cikin jampa fara kal da hula, kaman ka suresa ka gudu dan kyau. "Sosai yake bin Nadiya da kallo dan bata tab'a masa kyau irin haka ba. "Ruqayya da fitowanta kenan daga cikin mota ganin yanda Nadiya ta karaso wajen Sadiq yasa saurin ficewa ta nufi cikin gidan da sauri ko tsaywa batayi ba balle ta tanka Nadiya, Nadiya da Sadiq kam kula basuyi ba sunyi nisa cikin aika wa juna sakwanni ta idanu. "Dole tasan yanda zatayi da Nadiya, she really needs to get rid of her, da wnn tunani ta shige cikin gida. "Lil sis, kinyi kyau sosai, sai ina? "Murmushi ta danyi kafin tace big bro kenn kaima kayi kyau sosai, dama abinci zamu kai maku. "Zaro ido Sadiq yayi kafin yace" wait, a haka dinne zakije gaban abokan Irfan na US salon su kalle mun lil sis dina, com on bani abincin ni zan kai masu..... "Sosai Nadiya take dariya kafin tace kai big bro don't be ridiculous. "Daga mata gira yayi kafin yace" what ever ya karbe kulan daga hannunta, a kunnenta ya rad'a mata, "you look gorgeous, daga haka ya wuce ya barta nan tsaye tana kallonsa cike da murmushi..... "Agogo yayi clicking k'arfe 11:50 daidai, ya rage saura en mintoci a daura auren Irfan da kuma Deejah, Mutane sun soma cinkoso a k'ofar gidan Engr Nazif Mumtaz dake Babban birin tarayyan Nigeria Abuja unguwar Life camp. "Engr. Nazif sai faman tarban bak'i yake wanda da yawa daga wata ka'sar sukayi tattaki, dan tun safiyar jiya jiragen sama suke sauk'a da tashi a babban filin jirgin saman Namdi Ezwikwe international airport Abuja. "Kaman wacce aka zabura ta mik'e a guje tana ambaton Ammah!!!....... 👸🏻Queensamy ce 👄 [8/28, 14:09] Umar Dalha: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 59 *©Sameena Aleeyou* _Queen Samy Novels Forum.....📖📚_ "Daddy pls people are waiting, what took you so long...... muryansa ne ya carke... "Cak ya tsaya ganin sunyi cirko cirko ga hawaye kwance saman fuskokinsu. "Ganin Deejah durk'ushe a k'asa itama kukan take da sauri Irfan ya k'arasa ya d'agota yana fad'in" Baby what's the matter, what's happening? "Kuka take tamkar ranta zai fita ba tare da ta iya furta komai ba, da sauri ya rungumeta cikin k'irjinsa, fuska babu alamun wasa ya d'ago yana bin mutanen parlorn da kallo d'aya bayan d'aya kafin yace" Now can someone tell me what exactly is goin on here?? "Engr ne ya k'arasa yana k'ok'arin d'ago Irfan Son let's talk outside ok....."Girgiza kai Irfan yayi har lokacin na rungume da Deejah cikin k'irjinsa kafin yace" No daddy I need know why is my Dee crying, daddy me aka mata. "Laila ce tayi caraf tace" Irfan saidai kayi hak'uri but can't get married today. "Whattt!!!! Ya furta gamida d'agowa yana watsawa Laila mugun kallo. D'aga giranta Laila tayi gamida gyad'a masa kai. Wani mugun kallo Engr ya watsa mata tuni ta kauda kai gefe. "Jijjiga Deejah Irfan ya soma yana fad'in" Dee me ya sameki why are you crying, you I can't help seeing you in tears. Shiru Deejah bata amsa sa ba sai kukan da yatsananta. "Irfan ya d'ago yana kallon Ammah kafin yace" Granny what's going on here, pls explain to me, I don't get it, ban gane komai ba, why all this. "Girgiza kai kawai Ammah tayi dan wani sabon kukan ne ya taso mata. "Kankace me Fuskar sa tayi jajazur haka idanunsa ma, hular kansa ta zame baya. Jijiyoyin kansa sunyi rad'a rad'a. "Lailace tayi gyaran murya zata soma magana da sauri Deejah ta d'ago kai tana kallon Irfan kafin tace "Master forgive me pls, pls forgive me, ka yafe mun I don't deserve you. I can't get married to you........" Kasa fahimtar komai yayi cikin kwanyarsa, he just couldn't believe it. Sadiq ma ya zama lost abin ya juye masu tamkar a film. "No Dee I know you're kidding me right? You can't be serious, this is our day, ranar da yafi ko wace rana mahimmanci a rayuwar mu, Deejah I luv you n I konw you luv me too. I know you must be nervous dear, but I promise you I do all my best to make you happy ever, you won't regret marrying me. Ina sonki Deejah with all of my heart......." Girgiza kai take har lokacin hawaye na bin k'uncinta take da kyar take fad'ain " Master ka yafe mun idan na aureka muyuwa zanyi, pls let me beee....." "Irfan ji yake tamkar zuciyarsa zata fito waje, tunda uwarsa ta haifesa bai tab'a shiga tashin hankali irinta yau ba, tun bayan mutuwar mummynsa, girgiza kai ya soma har lokacin hannayensa yana rik'e da kafad'un Deejah sosai ya damk'eta kana iya ganin jijiyoyin hannayensa. "No this can't be possible, come on tell me you're kidding me, just tell me karya kike yi Deejaaah!!! Ya karashe maganar cikin d'aga murya. "Kowa dake parlorn tausayin Irfan ya rufesu, babu kaman Sadiq wanda k'afafunsa suke barazanar kasa d'aukansa. "Irfan yaci gana da jijjiga Deejah da iya k'arfinsa yana fad'in" Why Why Deejah, why now why today. I don't deserve this, meyasa zaki min haka, meyasa zaki cutar da zuciyan da bata nufeki da komai ba face alkhairi, meyasa zaki cutar da zuciyan da take tsananin k'aunarki,.... "Hawaye ne suka shiga zirya a fuskan Irfan, Da k'arfi yace" Dago idonki ki kalleni Deejah, I said look into my eyes and tell me you don't love me. "Kasa komai tayi banda kuka. "You tore my heart into pieces Deejah, on my wedding day, why did you ruin my life just like that why Deejah why, why did you set your eyes on me,..... burki yaja kaman wanda ya tuna abu, hawaye na bin fuskarsa yake murmushin takaici yake fad'in" now I get it, so it's true you love him, you were just using me to get close to him. Meyasa kikayi amfani dani Deejah,.... "Mikewa yayi gamida cire babbar rigar jikinsa yayi jifa dashi har ya juya zai fice ya kuma dawowa gabanta yana mata kallon tsana kafin yace" nayi nadaman saninki Deejah, you are my worse nightmare, you turn my life to a horrible disaster, I hate you, I hate you Deejah. ?.... "Snn shi wanda kike so ya zama *Mallakin ki* he'll never be yours, you gonna pay for what you did. Daga haka ya fice cikin sauri..... "Engr da Ammah na kiran sunansa inaaa ko tsayawa beyi ba, Ammaj ta dubi Sadiq da sauri tace" Sadiq yi sauri kabi bayansa, Engr ma ficewa yayi Laila ta take masa baya. "Kasancewar hankalin mutane naga gaisawa da junan su yasa basu kula da ditowan Irfan ba sai Ahidjo, "Kai tsaye waje ya fice dama already motarsa na pake a waje, Sadiq na masa magana ko kulasa beyi ba ya shige yayi key ma motar ya bar haraban wajen. "Cikin sauri Sadiq ya shiga neman mashin. "Mikewa Ahidjo yayi ya shiga neman layin Azee. "Can cikin bedroom dinsa Engr ya shige zuciyarsa na masa zafi, tuni ya kwab'e babbar rigarsa ya shiga kaikomo a tsakiyar makeken d'akin. "Laila ce ta k'araso da ruwa a cup ta mik'a masa kafin tace" My Engr pls take things easy, stop stressing your self kar wani ciwon ya kamaka, kaga naga aya akan baba Alhaji, saka damuwa a rai shi haifar masa da shanyewar jiki, I don't want to loose you my husband kaji mijina. "Kallon Laila yayi kafin yace" Laila how could you expect me to calm down, can't you see what's happening,da wani ido zan fice na sallami d'unbin mutanen dana tara for goodness sake, ta yaya zan soma da wani bakin zan soma. "Mastowa Laila tayi ta rungumesa ta baya cikin murya mai taushi ta soma fad'in" My Engr kar ka damu I'm here for you, together we will go through this horrible tragedy, bazan barka by your self ba, you know I love you and I'm ever ready to do everything for you dear... Fasali ta danja saida ta wani juya idanu kafin taci gaba da fad'in" Emm kaga tunda abun ya kasance haka why not, a daura auren da Azeeza!! "Juyowa Engr yayi yana fuskantanta kafin yace" Azeeza kuma? "Kai Laila ta gyda kafin tace" yes Azeeza kaga dai you can't go out ka sanar da illahirin mutanen nan babu aure, your shear holders employees da sauran manyan mutane, snn kai kanada iko akan Azeeza, pls na rok'eka my dear ayi auren nan, dan amfanin matan kenan a rufa asirin juna. "Shiru Engr yayi yana nazarin kalaman Laila..... _I know this episode zai tab'a maku rai, wasu suji haushi, but don't worry guys I'll make it up for you....😃_ *Muje zuwa😉* Queensamy ce 👄 [8/28, 14:09] Umar Dalha: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 60 *©Sameena Aleeyou* _Queen Samy Novels Forum.......📖📚_ *"Assalamu'alaikum dear love ones". Zan d'anyi tsokaci gameda maganganun da nike kan ji akan littafin nan, wasu sunacewa Irfan should marry Deejah not Azeeza, kar ku mance Deejah itace tauraruwan book din nan no matter how Irfan will never end up with Azeeza, dalili shine duk auren da aka ginasa kan k'arya to kuwa bai tasiriri, Ai "A DADE ANA YI SAI GASKIYA*..... *So please you guys should bear with me and follow me Bumper to Bumper dan jin yanda labarin zata kaya.... Taku har kullum QueenSamy😘😍* _Meena Aleee kanwata ta kaina I dash you this.......😜😅_ "Girgiza kai Engr ya soma kafin yace" No Laila bazai yuwu a aura ma yarinya wanda bata so ba, shi dai Irfan yayi hak'uri nasa k'addaran kenan. Kar garin gyara mu kuma jawo wani lik'in" "Fuska cike da nuna damuwa Laila ta soma fad'in" haba My Engr kar kayi magana haka, idan har ka isa dani toh wllhi babu ko shakka ka isa da abinda na haifa, ballantana kaine uban Azee, tun bayan mutuwan mahaifinta batasan gata da das'i na wani mahaifi ba sai naka, kayi mata sutura ka daukota ka had'ata da naka yaran, bazamu tab'a zama butulu ba, wllhi koda bana aurenka kai ka isa da Azeeza,.... ta d'an ja fasali kafin ta durk'usa kan gwiwoyinta ta ci gaba da fad'in" My Engr idan har ka aminta dani a matsayina na matarka toh ka aura wa Irfan Azeeza wllhi na maka alk'awari zaka sameta tana mai yi maka biyayya, Saidai kuma idan jinina ne baka so. Ta k'arashe maganar tamkar zatayi kuka.... "Zuciyan Engr mai taushi ne tuni Laila ta krya masa zuciya, kafad'unta ya kama ya d'agota kafin ya rungumeta yana fad'in" No Laila don't talk like that, kinada mahimmanci a rayuwata, kinada tarbiyan da kowani mahaluk'i zaiso had'a iri dake, besides idan da bana son had'a jini dake da ban auroki ba in the first place. So kar na sake jin magana makamancin haka daga gareki Irfan, Deejah da Azeeza su duka 'ya'ya na ne, kawai dai ina duba lamarin ne, "Wani k'atutun bak'in ciki ne ya tokare mak'oshin laila jin Engr ya ambaci Deejah, wai wani irin so suke mata ne duk abinda ta masu bazasu cireta a ransu ba ( ni kuwa samy nace haka Allah kan jefa soyayyan wanda yaso a zuciyar da yaso).... "Muryan Engr ne ya dawo da ita daga duniyan tunanin da ta tafi yanda yaci gaba da fad'in " kinsan d'an yau aka masa abinda baiso toh fah dole kaga consequences. Kaman yanda a addinance a barsu su auri wanda suke so shiyasa nikega kaman da an bar zancen da yafi. "Laila ta kuma marairaice fuska tace" haba my Engr this doesn't matter, kar ka mance Governors senators ministers ne waje suke jiranka,harma da abokan huld'anka na kasuwanci daga k'asashen duniya, yaya kake ganin mutane zasu kalleka, hakan ka iya janyo sanadiyan daina business dinka da wasu mutane muddin suka gane ba magana d'aya kake yi ba, ka gayyace su sun bar komai nasu sunyi attending snn a ce babu aure, ai inaga hakan will affect your dignity, you know how important you are to people, you're so worthy pls my Engr don't let that affect you.... "Idan dan yaran ne da sannu zasu soma son junansu da zaran anyi auren, Allah yaga zuciyanmu na kyakkyawan kudiri, snn abinda babba ya hanga yaro ko ya hau tsauni bazai hango ba. "Murmushi Engr yayi kafin ya manna ma Laila kiss a goshi yace " thank you Laila thank you for always being there for me, hak'ik'a shigowarki wann family alkhairi ne, bazan tab'a mance halaccin da kika min ba. Rungumesa tayi sosai cikin jikin tana murmushi mai cike da ma'anoni da fassarari. "A hankali ta furta tsakani na da kai babu godiya mijina daddyn twins daddyn Irfan daddyn Nilam da Nadiya. Go ahead kaje a d'aura aure your guest are waiting. "Saida laila ta kuma shiryasa ta feshe shi da turarruka kafin ya fice zuwa filin d'aurin aure....... "Hello sweet baby ya kayai, Ahidjo ya fad'i murna fal ransa, wani dariya Azee ta fashe dashi kafin tace " ai komai ma anyi kai kam. Dariyan Ahidjo ma yayi kafin yace" ina amaryar mu nasan by now zuciyarda yayi exploding....." Azee ta kuma fashewa da dariya kafin tace" Hidjo guy baka da dama, tana can d'aki ta kulle kanta wayasani ma ko tayi suicide. Dariya sukayi gaba dayansu kafin yace " ki fito ta backdoor akwai maganar da zamuyi, babu musu Azee tace gani nan right the way, dan wani irin farin ciki takeji a ranta maras misaltuwa. "Duk yanda Sadiq yayi dan ya cimma Irfan abu yaci tura, gudu kawai Irfan yake bisa kwalta, lokaci guda abubuwan da suka faru suka shiga dawo masa, meyasa rayuwa ta koma haka, meyasa Deejah ta masa haka, shin wai shi bashida sa'a ne a rayuwarsa, meyasa ma ya soma yarda da ridiculous thing so called love.... "Buga starry yayi da k'arfi yana furta " I hate you Dee I hate my self...... " Daidaia wajen 'yan black market yaja burki petur ya saya a galan kafin yaci gaba da tafiya..... isowar Sadiq wajen Irfan ya bar wajen, nan masu black market din suka fada masa abinda Irfan ya saya. "Innalillahi wa inna'ilaihirraji'un kawai Sadiq ke ambato, " oh Irfan what are you doing, my goodness.... da sauri ya haye mashin din yace malam dan Allah kar ka bari ya bace mana am quite sure he gonna kill him self. Da sauri 'an achab'an ya shiga falla gudu bisa titi..... "Irfan bai tsaya ko inaba sai gidansa da ya gina masu shida Dee dinsa, ma'aikata masu k'arasa sauran gini da masu gadi tuni suka k'araso dan kwasan gaisuwa, ganin yanayin Boss d'in nasu ya tabbatar masu da babu lafia, "Daya daga cikin maginan ya k'araso yana fad'in "Architect akwai abin da kake so a canza ne.... "Kala Irfan baice ba sai bin gidan yake da kallo, ya tuna ranar da ya kawo Deejah taga gidan, ya tuna good times d'in da suka kasance shida ita, wani sabon k'unci ya tokare masa k'irji.... da sauri ya k'arasa ya bud'e bayan motarsa ya ciro petur din," "Sir, menene wnn, architect lafia meke faruwa, cewan shugan ma'aikatan, kallonsa Irfan yayi kafin yace" Engr ka tattari yaranka ku tafi.... " Engr Sabo yace" but Architect akwai sauran aiki kadan kayi hak'uri wllhi Oga ne yasamu kai kayyaki Kaduna jiya, aikin company mukayi jiya da tuni mun gama...." Harara Irfan ya b'alla masa kafin yace cikin d'aga murya wanda har saida ya jawo attention din sauran ma'aikatan " I said get the hell out of here, ko baka ji bane Engr, idan kuma baka son ranka fine you kan stay... "Da sauri Engr Sabo ya shiga basa hak'uri alama yayi ma sauran ma'aikatan da su fice, gaba daya suka soma ficewa.... "Kallon gidan yake yana tuna tun ranar da ya soma ganin Deejah tun ranar ya soma zanen gidan, a halin yanzu ya tsane gidan baijin zai iya zaman gidan, k'ona gidan shi yafi masa a'ala... "Kaman wanda aka zabura ya shiga watsa petur ta ko ina, ....... *#FFF* Fuck Fake Friends👎🏽 👸🏻Queensamy ce👄 [8/28, 14:09] Umar Dalha: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 61 *©Sameena Aleeyou* _Queen Samy Novels Forum........📖📚_ "Tun d'an achab'an bai gama parking ba Sadiq ya sauk'o daga mashin din, a guje ya fada gidan Irfan, masu gadi suna ganinsa suka k'arasa wajensa da sauri suna fad'in" yauwa yallab'ai gwara da ka iso, Oga yana ciki ya bule gidan da warin petur......" Ai Sadiq bai gama jin me suke fad'a ba ya shige gidan a guje.... "Daidai lokacin Irfan na k'ok'arin kunna lighter, fizgewa Sadiq yayi cikeda b'acin rai yake fad'in" What the heck are you doing Irfan, are you insane or what, haba Irfan you need to calm down.... "Mugun kallo Irfan ke watsa wa Sadiq da rinannun idanunsa kafin yace" Kaine babban maras hankali daka hanani aiwatar da abinda nayi niyya, and let tell you nothing is wrong with my sanity, me zanyi da gidan nan, na tsani ganin gidan. "This is my wedding day, ranar dayafi ko waci rana mahimanci a rayuwata, snn ranar data juye mun ta zame mun tamkar nightmare...."Haba Sadiq and yet you're telling me to calm down, do you have any idea how I'm feeling right now. Mafarkina ya zama shiririta, burina na *Mallakan Deejah* ya zama k'arya, I don't have any future now, my life turn to a nightmare. I regret coming back to Nigeria, I wish har yanzu ina can United States,.... "I don't how I got that stupid idea *Soyayya* shitt! I hate my self Sadiq...... ya k'areshe maganar yana mai tsungunawa kan gwiwoyinsa.... "Hawayen da Sadiq ke rik'ewa kasa rik'esu yayi har saida suka zuba tsananin tausayin abokin nasa, tsugunawa Sadiq yayi gamida dafe kafad'un Irfan kafin yace" "Irfan stop saying all those things, you have your future ahead of you, you're still young you're just 28, bai kamata ka fara irin wdann magan ganun ba friend, wann shine ake kira k'addara, if you believe in destiny then you don't have to quit your life,... kar ka ruining life dinka sabida mace. I know exactly how you feeling bro, but pls I beg of you try to calm down kaji, ka mance komai and start a fresh life..... "Dago kai yayi yana kallon Sadiq fuskansa yayi jajazur hawaye na bin k'uncinsa, da k'yar ya iya furta "Na gode Sadiq, thank you bro for being here for me. "Murmushi Sadiq yayi ya sa hannu ya d'agosa, kai tsaye wajen motan Irfan suka wuce, Sadiq ne ya shige wajen Driver seat yayinda Irfan ya k'arasa mazaunin me zaman banza. Har zai bud'e motan ya d'ago yana duban Sadiq kafin yace" You know what the worse thing is, after all what she is done " I STILL LOVE HER, nothing has change, har yanzu inajin sonta a zuciyata, .... daga haka ya bud'e mota ya shige. "Tausayin Irfan ne ya kama Sadiq, tabbas akwai wani abu me rikitarwa gameda wann al'amari, dan kuwa da kaman wuya Deejah tak'i Irfan. Da kyar jiki babu k'wari ya shige cikin motar. Suka bar unguwar Aso Drive "Sadiq na d'aukan hanyar Life Camp, Irfan ya juyo yana kallonsa da kyar ya iya furta, gidan Mamie zaka kaini, bana son komawa wancan gidan, daga haka ya kwantar da kansa bisa seat gamida lumshe idanu dan wani zazzab'i ne ya sauk'o masa..... "Tunda ta kulle kanta a d'aki bata komai sai aikin kuka, inama mafarki takeyi zata farka, wani hali yanzu Irfan yake ciki, tasan ya tsaneta ya tsani duk wani me kaunarta by now, anya ta kyautawa Irfan? Wata zuciya tace hukuncin da kika yanke shine daidai dan kuwa da ab'ata maki suna ki rasa wani daraja da kima gwara ki rasa farin cikinki na wani lokaci, dan kuwa Allah yaga zuciyarki yana tare da mai gaskiya..... "Zubewa tayi kan gwiwoyinta tana kuka me tsuma rai, karar shigowan mssge taji a wayarta, tayi saurin dubawa. _"Ashede kina son Irfan, dan kuwa da kinyi gangancin aurensa a yau, da kin zama tarihi mafi muni a rayuwar irfan, weldon habibty, you did a great job, yours Safwan_ "Tana gama karantawa wani sabon kuka ya b'alle mata, jifa tayi da wayar ta tarwatse bisa tiles. Mugun tsanar Safwan wanda bata tab'a jin irinsa ba yana dada mamaye b'argo da tsokanta..... "Suna isa d'akin Sadiq Irfan ya wuce ya kwanta, tuni Mamie ta had'a masa ganyen shayi maganin zazzab'i dukda ba wani sha yayi ba, sosai Mamie ta tausaya wa Deejah da Irfan, ta rasa dalili amma can k'asar zuciyanta tanaji akwai wata mak'ark'ashiya, ta d'au alwashin tayasu da addu'a. "Dan Ruqayya ta bata labarin duk kapan abinda ya faru sanda ta dawo gida, da shike itama Ruqayyan bata jima da shigowa ba. *Around 5:30pm* "Sanda Sadiq ya shigo d'akin ya tarar Irfan na bacci, a hankali ya fice ganin call din Nadiya. "Hello lil sis "Hello big bro, ya yaIrfan I know he must be having a hard time, we were all worried about him here. "Sauk'e ajiyan zuciya Sadiq yayi kafin yace" kar ku damu ki fad'awa su Ammah karsu damu Irfan na gidan Mamie, right now ya sami bacci, .., ya d'anja fasali kafin yace" So what's goin on there, how's Deejah? "Sauk'e ajiyan zuciya Nadiya tayi kafin tace" Deejah ta kulle kanta a d'aki, ta k'i bud'ewa kowa, annnndddd.... sai kuma tayi shiru. "Cike da firgici Sadiq yace and what??? *" Sauke ajiyan zuciya tayi kafin tace" no nothing, I know Ya Irfan is in good hands zaku kula dashi kaida Mamie, barin fadawa Ammah da Daddy so that they shouldn't worry. Daga haka tayi hanging. Ta bar Sadiq da waya a kunne yana tunanin akwai abinda Nadiya ke b'oye masa. ****************************************** *UNITED KINGDOM* *England* _Manchester_ * Garin Manchester babban birni ne a k'asar Englan wanda kusan ko yaushe sanyi ake masu, k'ank'ara ne ke sauka akasarin watanninsu. "Wani mutumi na gani wanda ak'alla bazai wuce shekaru 52 a duniya ba, da ganinsa dan Nigeria, yana sanye cikin kayan sanyi, jin dadi zai nuna maka mutumin kaman bai kai yawan shekarunsa ba, yana zaune a wani tapkeken parlor wanda yaji furniture na alfarma, wani hoto ya k'ura ma ido, take ya shiga aikin kuka wanda ya zame masa jiki, "Wata matace ta fito daga wani lobby, tana sanye da kayan turawa amma gashinta a rufe, ita din tafi kama da mutanen Nigeria, akalla bazata wuce shekaru 27 zuwa da 29 ba, sosai abin yake tab'ata ganin mijinta cikin k'unci, k'arasawa tayi ta karb'i hoton hanunsa, tasa hannu ta share masa hawayensa kafin tace" Haba daddyn Afnan dan Allah ka ringa rage ma kanka wann bak'in cikin. Ta fadi fuska cike da damuwa. "Hannu yasa ya goge hawayen fuskarsa kafin yace " Bilkisu, I can't help it, bazan tab'a daina tunanin Fateemah ba, na cuceta na cuceta cutan da Allah bazai tab'a yafe mun ba, Kar ki mance nasha fad'a miki, Fateemah tana d'auke da juna biyu na haukatar da ita ta shiga duniya duk akan kud'i, tanada wanda take so aka tilasta mata aurena, na salwantar da rayuwarta da rayuwar abinda ke cikinta, shin kina ganin Allah zai yafe mun wnn babban kuskure da na tafka, wayasani ko ta haife abinda ke cikinta ko bata haife ba, ko tana raye ko ta mutu, duk a sabida abin duniya nayi, gashi a yanzu Allah ya jarabce ni na sami a bin duniya, ina daya daga cikin billoniers amma har yau na kasa jin dadin kudin na kasa samun farin ciki, tunanin Fateemah da abimda ke cikinta ya kasa barina na samu sukuni, Bilkisu banajin zan iya komawa Nigeria, shiyasa a kullum nike baki hak'uri, bazan iya zuwa Niheria ba, ko gawata ce nafi so a binne ni a nan idan naje can Allah ya saka ma Fateemah da abinda ke cikinta... daga haka ya kuma sunkuyawa yana kuka. "Sosai abun yake damun bilkisu wann shine aikin mijinta, bashida aikin dayafi na kuka da tunanin tsohuwar matarsa da jaririn cikinta, suna a haka yaransu emmata guda biyu suka shigo, Afnan da Aila, suma din sun saba ganin mahaifinsu a haka duka da k'arancin shekarunsu, abin sosai yake damunsu. "Wann shine Rayuwar gidan Alhj. Musa Abdullah. ******************************* *Nigeria* _Abuja_ "Da sassafe ta bud'e k'ofar d'akin ta shiga jawo akwatinta, kana ganin fuskanta zai tabbatar maka bata sami bacci ba sai aikin kuka, a hankali take jan kayan har ta iso k'ofar parlorn....... QueenSamy ce. [8/28, 14:10] Umar Dalha: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 62 *©Sameena Aleeyou* _Queen Samy Novels Forum.....📖📚_ "Suna zaune gaba d'aya a dinning yayinda da yawa daga cikinsu ba cin abincin suke ba sai faman juya spoon cikin plate, k'aran footsteps d'inta ne ya sanyasu d'ago ido suna duban wajen. "Har lokacin hawaye take tana taku a hankali, wani kallon kyama Laila take binta dashi har ta k'araso wajen. Da gudu Nilam ta tafi ta rungumeta tana fad'in" Aunty Dee meyasa kika kulle kanki a d'aki wai da gaske baki son ya Irfan, and why are you with your stuffs are going somewhere? ...." Kasa cewa tayi sai rungume Nilam da tayi tana hawaye. Da kyar ta iya k'arasowa wajen, ta kasa d'ago ido ta kalli kowa cikinsu, tsugunawa tayi idanunta suna kallon k'asa cikin muryan kuka take fad'in" "Ban cancanci yafiyarku ba, kunmin sutura na yaye maku, kun saka a inuwa na jefaku rana, kun mun gata na tozarta ku,.... hawaye d'aya na bin d'aya suke fita daga idanun Deejah, had'e hannayenta biyu tayi kafin taci gaba da fad'in "Ammah ku yafe mun, dan Allah ku yafe mun hak'ik'a kun cika mutane na k'warai wanda suka san kima da daraja na d'an adam, maciya amana irina bata cancanci zama da mutane irinku ba, you shown me nothing but luv. Abubuwan da kuka min na alkhairi ubangiji ya biyaku da mafificiyar alkhairi,..... "Mikewarta keda wuya tajiyo muryan Laila tana fad'in" "Umhum, ai kema dai kya fad'a, abinda kikayi wa Irfan Allah ne kawai zai saka masa.... "Deejah bata iya jure sauraren kalaman Laila ba, ta fice da sauri tana ci gaba da kuka me tsuma rai, a guje Nilam Amir da Ayman suka bi bayanta, rik'e trolley d'inta suka shiga yi Nilam na kuka su Amir na faman rok'on Deejah kar ta tafi... "Tsugunawa tayi ta rungumesu duka uku, da kyar ta iya saita kanta ta soma fad'in" Sweethearts I really have to go, I can't stay here anymore, guys you know I love, and I will surely miss you..... "Girgiza kai Nilam keyi cikin muryan kuka take fad'in" must you really have to leave, com'on Dee we love you here, pls don't leave us, idan kika tafi waye zai rik'a mana lesson, waye zamu ringa wasan blindfold dashi. Pls don't leave us. Suka had'a baki wajen fad'in haka, "Share hawayen idonta tayi sanda ta tuna farkon zuwanta gidan a matsayin nannay, tun yaran basu sonta har suka soma sonta gashi yau zata rabu dasu. "Hannayensu ta rik'e duka, ta k'ak'aro murmushin k'arfin hali ta d'aura saman fuskanta kana tace" Ayman Amir promise me you'll take care of your lil sis kunji yarana, kasa cewa komai sukayi sai kuka da sukeyi. "Mik'ewa tayi tana share kwalla ta dubesu duka tace" behave my kids, I love you... daga haka tasa kai ta soma sauri dan ysakanin main house da first gate akwai dan tafiya sosai. "Tana fita ta juyo tana k'are ma gidan kallo abubuwa da dama suka shiga dawo mata, sashen Irfan tabi da kallo daga yanda take tsaye tana hango Window din bedroom dinsa, goge hawayen idonta tayi kafin zuciyarta ya soma bata kwarin gwiwa "You can do this Deejah" "Kuka sosai su Nilam keyi, rarrashin duniyan nan Laila da Ammah sunyi amma sunk'i yin shiru. Nadiya da takaici ya dameta tsawa ta daka masu" You Kids should shut that your trap, let her go where ever she wants, she doesn't love any of you, she don't care about you and yet kun bud'e ugly mouths d'inku kuna mana kuka, let me hear you crying again, wllhi sai na zane yaro,... daga haka ta mik'e ta nufi stairs tana cusa earpiece a kunnenta... "Ammah kam mik'ewa tayi ta nufi sashen ma'aikata dan ganawa da Hajja. "Laila ce ta jawosu tana rarrashinsu, "Com'on kids, let her be, tace bazata iya zama damu ba, bazata iya auren yayanku ba, ku kyaleta tayi tafiyarta, besides you have your love ones here with you, we all love you here....." Nilam ce ta fizge jikinta tana kuka sosai take fad'in" No I don't love you, ni Deeee nake so, she's second mum, taci gaba da kuka tana ambato Engr. Dadddddy,... daddy....daddy!!! "Ahidjo ne ya gama parking a kofar gidansu Sadiq, da sallama ya shiga, Mamie na zaune a parlor ta amsa masa da sakin fuska, sosai suka gaisa da Mamie kafin ya tambayi su Sadiq, " Mamie tace Sadiq dai ya tafi Office Irfan kuma yana can d'akin Sadiq maza ka duba sa. Cikeda rusunawa kaman mutumin arziki Ahidjo ya amsa gamida mikewa ya nufi d'akin Sadiq. "Saida Ahidjo ya razana da ganin Irfan, kaikace yafi wata yana jinya ramar kwana d'aya. Can k'asan zuciyarsa ya d'anji tausayin irfan, a hankali ya k'arasa gamida dafa kafd'unsa yace" guy how you feeling. "Irfan ya dago yana dubansa ba tareda yace komai ba. "Sauke ajiyan zuciya Ahidjo yayi kafin ya zauna gefen Irfan sunfi minti uku a haka, sanin kansa ne ko zasu kwana a haka Irfan bazaice masa komai ba. "Ahidjo yayi gyaran murya kafin ya soma fad'in" Bro kayi hak'uri ita rayuwa ta gaji haka, ba komai bane da kake so zaka samu, kayi imani da k'addara alkhairinsa da sharrinsa, Allah yana tare da masu hak'uri, what you are goin through isn't easy na sani, I feel bad Irfan, you are my friend and also my bro duk abinda ya sameka tamkar ni ya sama, kayi hak'uri Irfan......" "Daga masa hannu yayi alamun yayi shiru, dan kuwa baisan dalili ba amma kalaman Ahidjo tamkar wuta yakeji ana k'ara zuba masa. "Mik'ewa yayi daga darduman da yake zaune akai yace" ina su Ashraf? "Ahidjo yace" sun tafi, flight din safe sukabi, munyita k'ok'arin contacting wayoyinku kaida Sadiq basu shiga, so sai sukace kawai I should tell you sun wuce. "Gyad'a kansa kawai yayi kafin yasakai ya fice daga d'akin.... "Ahidjo yabisa da kallo gamida tab'e baki. "Sallama yayi wa Mamie snn ya fito ya nufi wajen motar sa. Ahidjo ne ya k'araso kana yace " let me drive you Irfan. "Girgiza kai kawai yayi kafin yace" don't mind zan iya. Daga haka ya shige cikin motarsa ya bar Ahidjo nan tsaye. "Kallo Ahidjo yabi motar dashi har ya b'ace masa kafin yace" Tooh fahh miskilanci sai abinda ya k'aru kenan. Murmushin mugunta yayi kafin ya shige cikin motarsa yabi bayan Irfan..... "Kai tsaye gida ya wuce, yana gama parking ya fito, sashen Ammah yabi da kallo kaman zai shiga sai kuma ya fasa ya wuce nasa sashen ya maida k'ofa ya kulle.... "Gaba d'aya basusan ya dawo ba har saida Ahidjo ya shiga ya sanar ma Ammah, Ammah godiya ta ringa yima Ahidjo tana fad'in" Sannu Ahidjo sannunku da k'ok'ari kaida Sadiq babu abinda zamuce maku sai Allah ya saka maku da alkhairi kuda family dinku, Ahidjo yana rusunawa yake fad'in ai babu komai Ammah muda Irfan ai mun zama d'aya we will always be there for him insha Allah..... "Tana isowa k'ofan gate d'in orphanage taji wani sabon hawaye, jiki a mace ta k'arasa shiga.. su delu ana bakin pampo tana shigowa suka kwashe da dariya harda rangad'a gud'a suna tafe hannu. Wani zafi taji zuciyarta na mata sanda tajiyo habaicin dasuke jifarta dashi. "Kwanan biyu yana d'aki ko lek'owa beyi ba banda coffee da tea baya shan komai, kullum yana cikin Design room dinsa yana zane ko yana kallon hoton mummynsa aikin kenan harta wayoyinsa ma kashesu yayi. Ranar kwana na uku Engr yayi da gaske yasa sa bud'e k'ofa, fuskan Engr babu walwala yace dashi yana son ganinsa a parlorn sa, ko kulawa ya lallashe shi baiyi ba ya juya, duk da ganin irin raman da yayi. "Misalin k'arfe 8:00pm Engr Nazif Mumtaz zaune a parlorn sa, gefensa Lailace ke zaune, can d'aya kujeran Ammah ce ke zaune, "Can k'asan mak'oshinsa yayi sallaman kafin ya shigo yana sanye cikin red shir mai guntun hannu da dark blue din wandon jeans, fuskarsa babu yabo babu fallasa, k'arara kake iya ganin raman da yayi. Gefen k'afan Engr ya zauna Ammah ta bisa da kallon mamaki dan kuwa ya aske gashin kansa saura kad'an yayi lowcut sai ya fito tamkar bature askin tayi masa kyau sosai gamida d'an raman da yayi. "Cikin muryasa me dad'in saurare ya gaida su, Engr ya dubesa da kyau kana yace" Irfan nasan halin da kake ciki, na sani you're having a hard time, but that doesn't mean you can quit your relationship with your parents, ko meye ya sameka you need to be strong, kai na miji ne Irfan soon zaka uba kaima kayi naka family din, but har yaushe zaka bari tunanin mace ya maidaka haka son, baka zuwa office, baka fitowa, ka yanke alak'arka da kowa, muma nan da ka gani abin ya tab'a mana zuciya ya shafe mu ma, amma babu yanda muka iya da k'addaran ubangiji. Irfan kai musulmi ne, kuma yanadaga cikin cikan imanin mutun musulmi yayi imani da k'addara alkhairinsa da sharrinsa, I supposed you know that, Son pls kar ka bari shedan yayi leading naka to a wrong path. Kayi hak'uri innallah ma'assabirin. "Sosai kalaman Engr suka tab'a ran Irfan, take yaji jikinsa yayi weak sosai, a hankali ya soma fad'in" Daddy nasan ban kyauta ba, kuyi hak'uri pls ku yafe mun, insha Allah bazan sake abu makamancin haka ba. "Laila na murmushin makirci take fad'in" haba Son, what you're going through isn't easy, we understand you,.. "Ammah ta matso kusa dashi gamida rik'e hannayensa tace " We all love you prince, murmushi yayi gamida kwantar da fuskansa kan hannayen Ammah yace " thank you world best grandma. "Muryan Engr ya dawo da hankulansu yanda yake fad'in" Irfan akwai abinda yayi saura da ban fad'a maka ba, bansan yaya zaka d'auka al'amarin ba, but I've already made my decision as your father, bansan ko inada wann matsayin a gareka ba, though na sani kai yaro ne mai biyayya ever since you were a kid... "Dago kai Irfan yayi yana kallon Engr yayinda ya samu kansa da mummunar fad'uwan gaba, da kyar ya iya furta, daddy mene decision dinka da har kake tunanin sanar dani, daddy you're my father you have every right a kaina. I would continue being that obedient child, insha Allah , what was it dad.... "Kaman a mafarki ya jiyo muryan Engr yana fad'in" Irfan na aura maka Azeeza a ranar da Deejah ta fasa aurenka, yanzu haka kai mijin Azeeza ne tana can gidanka Aso Drive ta tare, ka shirya ka koma gidanka da fatan kaima zaka min biyayya kaman yanda ta mun........." Innalillahi wa inna ilaihirraji'un" kalman da yaji bakinsa na kan nanata masa kenan, meke shirin faruwa dashi, shin daddy yasan consequences din dazasu biyo baya, tunani ma ya soma wacece *Azeeza* zuciyarsa ta shiga basa amsa, itace dai wnn yarinyar da kafi tsana a duniya, kai shi kwata kwata zai iya k'irga iya maganan da ya tab'a had'asa da ita, she's worse than anything ya tsaneta like hell, and yet ta zama matar shi, kai no this can't be possible he must get rid of her, he can't stand been her husband. Shi a halin yanzu yama tsane duk wata mace balle wata wai Azeeza. Wani sabon tsanar Deejah yake ji a b'angare guda na zuciyarsa, duk ita ta jefasa a wnn fitina, dama baisanta ba a iya rayuwarsa, da duk haka bata faru ba.... "Daya bayan d'aya yabi mutanen parlorn da kallo, Laila dai kasa kallonsa tayi sai lugude da k'irjinta keyi, tasan baza'a kwashe da Irfan lafiya ba... to her greatest surprised, kai dukansu uku ma sunji mamakin reaction din irfan, kallon Engr yayi yana murmushin yak'e wanda hausawa kan cema kafi kuka ciwo yace" Toh daddy Allah yasa hakan shine alkhairi, daga haka ya mik'e yasa kai ya fice, ko minti guda bai k'araba. Gaba d'aya suka bisa da kallo, cikin sauri Ammah ta mik'e tabi bayansa dan tasan kawai dai sabida ganin girman mahaifinsa ya amince amma ba har ransa bane, snn tasan Irfan idan baiso abu ba toh komai na iya faruwa, ba abun mamaki bane su shafa suji ya bar k'asan, wnn kadanne ga aikin Irfan dan haka da sauri tabi bayansa. Dan dama ita ko kad'an bataso wnn had'i da akayi ba. "Kallon Ammah yayi sanda ya jiyo shigowarta yana tsaye a lobby abubuwa da dama sun cunkushe masa kwanyarsa, kallo d'aya Ammah ta masa ta gane tsananin tashin hankalin da yake ciki.... "Da kyar ya iya furta Ammah why? Why, meyasa daddy zai mun haka, already ina cikin tashin hankali, meyasa aka kuma jefani cikin wani tashin hankali, Ammah kinsanni, tun ina yaro kinsan halina idan bana son abu no matter what bazan so, why Ammah, meyasa daddy ya min haka. Rungumesa Ammah tayi hawaye na bin k'uncinta take fad'in" my dear daddynka sh7 ya yanke decision dinsa ni kaina bansan ya yanke wann shawara ba har saida ya aiwatar, Dear kayi hak'uri and accept the fact, ko babu komai ta fitar damu kunyan duniya. "Kallon Ammah kawai yake yayinda jijiyoyin jikinsa sukayi rud'u rud'u idanunsa yayi jajazur haka nan fuskarsa. Bai ce mata komai ba sai k'arasawa closet dinsa da yayi ya shiga fito da kayansa.... "Da sauri Ammah ta k'araso ta rik'e hannauensa cikin kuka take fad'in" no irfan dan Allah kar ka tafi, kar ka bar k'asar nan. "Murmushin takaici yayi kafin yace " what is alreasy done is done, kunyi amfani da k'arfin ikon da kuke dashi a kaina kun kuma jefa rayuwata cikin wani gararin, am not leaving the country, bazan sake bijirewa umarninku ba, saidai wnn aure da akayi gangar jikina kawai aka aura mata har aba zuciyata bazata tab'a zama *Mallakin ta* ba. Abinda ya faru shekarun baya zai maimaita kansa tarihi zai maimaita kansa. "Daga haka yaci gaba da abinda yakeyi...... "Kiss ya manna wa Ammah a goshi kafin yace I lobe you, daga haka ya d'au jakar laptop d'insa yaja trolley d'insa ya fice ya bar Ammah nan tsaye hawaye na bin k'uncinta tana jin sanda Irfan yayi key ma mota, a guje ya fice daga gidan wanda saida securities masu tsaron gate suka razana......... *Muje zuwa Fanz* Queensamy ce. [8/28, 14:10] Umar Dalha: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 63 *©Sameena Aleeyou.....✍🏽* _Queen Samy Novels Forum......📖📚_ "Hajiya Karime sai faman bin tapkeken parlorn take da kallo, komai yaji inji masu iya magana, tsarin gidan gwanin ban sha'awa ne, zama tayi a kujeran dake gefen na Azee kafin ta dubi Azee wacce ta d'aura k'afa d'aya kan d'aya ta washe baki tace" Kai 'yar jikalle ta kin burge gaskiya, irin wann daula da kika shiga, haba ai wann gida da 'yar halak ya dace bada 'yar tsuntuwa ba tashin gidan marayu... "Murmushin k'asaita Azee tayi tana wani karkad'a k'afa tamkar wata basarakiya kana tace" umhm ai 'yar tsohuwa barikiji wllhi na d'au alwashin sai na *Mallaki Irfan* tako wani hanya ne, inason shi fiye da komai a duniyar nan..... "Tab'e baki Hajiya tayi kana tace" Dalla rufe min baki sakarya kawai, ki bud'e kunnuwanki da kyau dama ki saurareni, bawa7 kin auresa ki zauna soyayyan sa ya karki ba, a'a k'ok'ari zakiyi ki tasta abinda zaki samu na dukiya, ke nibama wnn ba, danni Irfan d'in da Ubansa basa gabana, banida burin daya wuce su mutu dukiya ya dawo hannunku keda uwarki kinga idan suka mutu M&M Builders ya zama *MALLAKIN MU*...... "Zaro ido Azee tayi fuska tamau take hararan Hajiya kafin tace" tir da bakinki Hajiya, ni wllhi ban auri Irfan dan na masa fatan mutuwa ba, kanme zakiyi ma mijina fatan mutuwa, kinsan irin azaban dana sha kafin na *Mallake sa* kuwa, toh wllhi tun wuri gwara ki janye k'udirinii dan ko ciwon kai ya same mijina ke zan kama...... "Baki sake Hajiya ke k'are ma Azee kallo kafin ta shiga tafe hannaye tana sallallami, "Oh Ni Karime naga jaraba, yanzu Azeeza keda uwarki shine maza sun shanyeku, kun zauna kun saka jaraban son d'a namiji a zuciyanku ko. Toh wallhi kuyi hankali dan namiji yafi komai takaici a duniya. "Azee ta turo baki tace eh koma dai meye ki fad'a ina son Irfan ehe.... "K'wafa Hajiya tayi kafin tasa hannu ta warware wani k'ulli a bakin zaninta ta ciro wani k'ullin magani ta mik'awa Azee tace" ungo karb'i... "Yamutsa fuska Azee tayi tana bin Hajiya da mugun kallo kafin tace" meye wnn d'in... "Ubanki, nace ubanki ne, Azeeza ki fita a idona.... cewar Hajiya. "Toh na sani ko na miye. Cewar Azee. "Dan ubanki zan baki maganin mutuwa ne, toh ki bud'e kunnuwanki da kyau kijini, wnn magani da kike gani matsi akeyi dashi da zaran mijinki ya kusanceki ya mance da wata mace kenan a duniya bayanki..... "Tuni Azee ta washe baki tasa hannu ya fizge k'ullin maganin daga hannun Hajiya tace" Haba yanzu naji bayani Hajiyata, shiyasa nake ji dake.... "Yan'e baki Hajiya tayi gamida kaima Azee duka a cinya tace" ja'ira wato ta nan kika di k'wari... " Auchhh! Azee ta fad'i gamida kama yanda Hajiya ta d'aka mata duka tace " Haba Hajiya wann hanun naki ai sai ya jimin ciwo, abu kaman bayan guza. "Hajiya ta had'e giran sama tayi ma Azee dak'uwa tace hungu naki uwar iyayi, wann hannu nawa da kike gani yafi na budurwa 'yar sha takwas. "Azee ta kwashe da dariya tana kashe ido ma Hajiya tace " wayyo Irfan can't wait to share a bed with you. "Yo ni nasan me kike cewa, Hajiya tace....... "Sallaman da suka jiyo ne ya katse masu hiransu. "Da mugun mamaki Hajiya Karime take bin mai sallaman da kallo, take ta had'e fuskanta tamau, ta soma tofe jikinta da addu'a wai neman kariya daga mayu. "Ba kowa bace illa Yakumbo kakar Azee. "Girgiza kai Yakumbo tayi gamida k'arasa shigowa, zata zauna bisa kujera Hajiya tayi saurin dakatar da ita ta mik'e daga zaune da take tana fad'in" A'a a'a da Allah malama kar ki zauna ki shafa mata burbud'in talauci a kujera. "Baki Yakumbo ta sake tana kallon hajiya karime. Nan Hajiya taci gaba da fad'in " haba ki duba lokaci ki gani k'arfe 9 na dare wata uwar zakizo yi gidan yarinya salon ki lashe mata miji....... "Azee dake zaune tana kallon k'ask'anci ma Yakumbo har lokacin bata furta komai ba. "Yakumbo ta girgiza kai kafin tace" Karime kiyi hankali da duniya bazan gajjiya da miki wann nasihan ba, snn ni ba zama nazoyi gidan nan ba, abun ne ya dameni ace Azeeza tayi aure a garin nan babu wanda ya sanar dani ina a matsayin uwar mahaifinta..... "Shewa Hajiya tayi harda rangad'a gud'a kafin tace" Yo akan wani dalili za'a sanar dake inyi, wata tsiyar zakiyi idan an sanar dake, salon 'yan biki su watse dan irinku a waje ai annoba ne, tunda an sanar da k'anin mahaifinta ai ya wadatar ki gode ma Allah ma, "Bak'in ciki ya tokari Yakumbo, takaici da nadaman zuwa gidan Azeeza ya isheta, girgiza kai tayi snn tace" Karime keda d'iyarki Laila babu abinda zance maku saidai Allah ya saka mun, kun rabani da d'ana Safwan snn kun rabani da tilon jikata wacce nake ganin fuskan mahaifinta a tareda ita Azeeza. Kuje duniya ne ta ishi kowa riga da wando...... "Dariya suka fashe dashi har Azee kafin Hajiya tace" Safwan dai dole ya rab'e mu dan munada abin duniya, sann mun sama masa aikin yi mun zamar dashi mutum, keda kina son jikar taki ai da kina kula da ita, amma ko daya bakiyi, bakisan cinta ba baki san shanta ba bakisan suturanta ba, ko dubata baki zuwa kiyi, snn bawan Allah daya zame mata uba ya aurar da ita ga d'ansa na cikinsa ke ba abin kije kiyi godiya bane ma, sai ki kwaso tsamaman k'afarki kizo kina mana mita, dashike ke 'yar adam butulu ce. Kodayake dangi tsiyace ke idan banda kaddara da rabon haihuwa babu abunda zai had'a d'iyata Laila da d'anki.... maza tafi ki bamu waje kafin ki lashe mu,..... "Yakumbo ta goge hawayen da suka zubo mata da bakin hijabinta kafin tace" Allah yana nan baya bacci, ina rok'on Allah kafin ku bar duniya Allah ya nuna maku iyakarku.... daga haka ta juya ta fice... hajiya tabita har waje tana ci gaba da sababi. "Azee kan tsaki tayi gamida lumewa cikin sofa. "Fitan Yakumbo da kad'an sukaji ana bud'e gate, da sauri suka nufi wimdow har suna rige rigen lek'awa, "Motan Irfan suka hango tana k'ok'arin kunno kai cikin gidan, malam Audi ya bud'e masa gate..... "Take Azee ta soma murmushi ta shiga gyara rigar jikinta tana tambayan Hajiya ko tayi kyau. Hajiya tace ai babu na mijin da zai ganki bai k'yasa ba shaleleta... Haba nan fah kan Azee ya fashe, taci gaba da lek'en window tana ganin fitowarsa daga cikin motar bayan ya gama parking. "Yayi mata kyau sosai, haske wutan lantarki ya haske kyakyawan fuskar sa, askin da yayi sai ya k'ara mata kyau, k'uruciyarsa ya fito sosai, tsan tsan k'aunarshi da son kasancewa dashi ne ya mamaye zuciyar Azee, tana gani Malam Audi ya k'araso suna gaisawa. "Daga nan backseat ya bud'e ya ciro trolley dinsa da jakar laptop dinsa, saida ya k'are ma gidan kallo kafin ya soma tafiya.. tana ganin yayi hanyar shigowa tayi saurin komawa mazauninta ta zauna harda gyara rigarta rabin k'irjinta ya fito... "Su hajiya karime an bazama ido ana sauraren shigowar Irfan. "K'amshin turarensa ne ya soma dakan hancinsu, suna jin shigowarsa harda wani gyara zamansu. "Irfan na shigowa yanda kasan baisan da wani hallita a parlorn ba haka yasa kai zai wuce stirs......"Hajiya Karime tayi ido ma Azee kan taje ta masa magana, Azee kuwa mugun tsoronsa da shakkan tunk'aransa ne ya sauk'o mata, fuskansa kawai tamkar bai tab'a dariya ba. "Ganin dai da gaske wucesu zaiyi bai masu magana ba yasa Hajiya saurin mik'ewa kana tace wa Irfan " a'ah ango sannu da isowa, .... "Angon data kirasa dashi ji yayi tamkar ashar ta runtuma masa. "Ina yini,... Hajiya ta kuma fad'i... "A kaikaice ya d'an kalleta da kyar kaman me koyon magana ya iya ce mata "Sannu fah" wayarsa ce ta soma ringing ya k'ara wayar a kunne yana hayewa stirs..... "Hajiya Karime ta dawo da sanyin gwiwa tana kallon Azee da damuwa ya nuna a fuskanta, "Kindaiga abimda nake fad'a maki, toh kuwa sai kinyi da gaske dan wnn yafi ubansa miskilanci. Ajiyan zuciya Azee ta sauk'e kana tace naji na gani zan iya Hajiya. "Hajiya Karime ta tab'e baki gamida mik'ewa ta d'au mayafinta ta yafa tace "Toh ni na tafi idi yazo d'aukana, kindaiji abubuwan da na fad'a maki, kisan yamda zakiyi amfani da maganin nan daga haka Azee ta rakata har k'ofa kafin ta juyo tana zullumin yanda zamansu zata kaya da baud'edd'en mijin nata mai cike da miskilanci da soyayyar watan ta a zuciyarsa. "Fuskan ta duk ya kumbura sabida kuka, hotonsa ta ciro daga gefen jakarta tana kallo, yayi murmushin sa da yakeyi da gefen bakinsa wanda yake kashe 'yan mata, a US yayi hoton yayi kyau sosai, wasu hotunan kuma a nan yayisu tareda ita duk suna mirmushi, tun kafin farin cikimsu ya juye zuwa akasin sa. Rungume hoton tayi hawaye d'aya bayan d'aya na bin k'uncinta...... "A b'angaren Irfan ma yana fitowa daga wanka laptop dinsa ya bud'e ya shiga folder din da yayi saving pictures dinta, d'aya bayan 'daya yake bin hotunan nata da kallo, "runtse idonsa yayi yana so ya gohe hotunan amma ya kasa goge koda guda ne, " jifa da laptop din yayi ya soma fad'in" why! Why Deee, why did you do that, meyasa kika min haka, na kasa cireki a raina, na kasa tsanari kaman yanda kika tsane ni, meyasa bazaki bar min zuciyata ta huta ba... "Dafe kansa yayi yana toshe kunnuwan sa fuskar sa da idanunsa sunyi jazur....... "Azee dake mak'ale jikin k'ofa ta gama jin komai, nan ta yanke shawarin shiga d'akin... a hankali ta kama handle din ta bud'e k'ofar..... "Can ta hangosa gefen gadon yana zaune d'aure da towel a kugun sa ya dafe kansa... "Kaman ance ya d'ago fuskar sa.... Queensamy ce. [8/28, 14:11] Umar Dalha: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 64 *©Sameena Aleeyou.......✍🏽* _Queen Samy Novels Forum.....📖📚_ *I would like to devote this spectacular chapter to my dear fans also Irfan's and Dee's fans.... lols 😄, I don't know how to say it, but to be honest am so pleased with the way you guys love this story of mine. "When I started writing this novel ko kad'an ban kawo zai samu karb'uwa wajen mutane ba har haka, thank goodness for that..... Also thank you all for your support and also for spending your precious time in reading this book of mine, though am not perfect but I would try to do all my best just to make it more enjoyable for you guys. How I wish zan iya zayyano sunayenku gaba d'aya my dear amazing lovers, wllhi duk yanda kuke Sameena AKA Queen Samy tana sonku from here to the end of the universe..... #1Luv💝💖💘😘* "Kallonsa take babu ko kyafta ido, faffad'an k'irjinsa da farin fatarsa yayi mugun tafiya da ita uwa wani duniya.... " "Sosai idanun Irfan suka kad'a sukayi jajazur haka nan fuskar sa tayi ja sosai pink lips dinsa kuwa tamkar ya shafe jan baki dama idan ya fito daga wanka haka bakinsa yake k'ara ja sosai balle kuma ransa na b'ace, mugun takaici ne ya kamasa ganin yanda Azee take binsa da kallon k'urillah, he just stand looking at her.... "Wani mugun tsawa ya daka mata wanda nake tunanin harta masu gadi sun jiyo sautin tsawan " "KEEEE!!!!!! "Razana tayi nan ta soma b'ari tana zare ido... cikin in.. in naa take fad'in" am sorry pls bansan kana shiryawa bane.... "Wani takaicin ne ya kuma kama sa... gajeren tsaki yayi kafin ya mik'e ya nufo yanda take, "cike da fad'a yake fad'in " and who the heck give you the right to come into my bedroom, are you insane or what,???? Girgiza kai ta soma cike da tsoro dan bata tab'a ganinsa a yanayi irin haka ba... gajeren tsaki yayi gamida watsa mata mugun kallo yana me nuna mata k'ofa yace" Oya get the hell out of here, and let me warn you for the last time, don't you dare think of entering this very room. Daga haka yasa hannu ya bud'e k'ofar da k'arfi yace "OUTTT!!! "Sum sum tamkar wacce k'wai ya fashe ma ta fice daga d'akin, tsaki yayi gamida rufe k'ofar da k'arfin gaske.... "Shi dan Allah why on earth daddy zai masa haka, of all people a rasa wa za'a aura masa sai wann disgusting mere girl din, saikace wanda ake neman kai dashi, a fili ya "furta forking shitt" gamida yin gajeren tsaki, shifa baima tunani he can stand same roof with her. He must do something to get rid of her. K'arasawa closet d'insa yayi ya soma shiryawa.... "Azee tana shiga d'aki gaban madubi ta k'arasa, kallon kanta ta shiga yi tana duba kwalliyan data shera don Irfan wanda shida babu duk d'aya ne, tunda wanda akayi domimsa baiyi noticing ba, wani sabon tsanar Deejah ne ya tokareta, duk a sabida ita take samun wann mishkila, gashi dai ta auri Irfan amma da alama *Mallakar sa* zaiyi matuk'ar wuya a gareta, sak'e sak'e ta soma yanda zata b'ullo wa lamarin.... "Shiryawa yayi cikin amless riga ash color tareda threequater swede shima ash color, sauk'owa downstairs yayi ya nufi kitchen, .... nan wani sabon takaici ya tokare masa mak'oshi dan Irfan d'an gayu ne na k'arshe d'an son tsabta ne gashi da alama wacce aka had'asa zama da ita akasin haka ne, gaba d'aya kitchen d'in was on tidy, for goodness sake ta ina zai iya had'a coffe d'in da ya fito da niyan had'awa, dole gobe goben nan ya d'auko Hajja dan bazai iya da wann kazantar ba, gajeren tsaki yayi gamida bud'e fridge ya d'au juice abinda bai saba sha ba sai ya zama dole he preferred natural drinks daga haka ya fitowo ya nufi waje yana sipping juice d'in tamkar magani... "Tana jin an tab'a k'ofa tayi saurin lek'awa, hangosa tayi tsaye jikin wasu kujeru na shak'atawa wayansa yake kan faman dannwa lokaci guda na sipping drinks d'insa..... "Shigarsa yayi mugun burgeta, kai komai na irfan abin burgewa ne, tana gani ya zauna a d'aya daga cikin kujerun, lumshe idanunta ta kumayi tana tunanin inama ace auren soyayya suka yi, ina yanzu haka tana kwance kan cinyarsa ne a garden d'in nan... "A b'angaren Irfan ma duniyan tunanin ya tafi, inama yanzu haka yana tareda Dee d'insa, yasan ko kada wasa da bai fito waje ya zauna ba, da yanzu yana gurzan soyayyan sa son ransa, abubuwan da suka faru suka dawo masa, "A hankali ya furta i'll delete you from my memory Dee, K'asaiteccen murmushi yayi kafin ya kurb'i juice d'insa ya furta " I'M IRFAN MUMTAZ wanda yake gwaran kan matan turawa, I won't let you give me hell Deejah..... " Wata b'angare na zuciyansa ta soma tambayarsa, "Shin idan da gaske Deee son Daddy take shiyasa tak'i ka yaya zakayi da soyayyanta da har yau kake d'awainiya dashi. "Girgiza kai ya soma kafin ya furta "No way it can't be, they can't be together, koda zai zamo karshen daina numfashina ni Irfan bazan tab'a barinki ki auri Daddy na ba Deejah,. "Juya cup goran hannunsa ya soma yi zuciyarsa na ci gaba da tafasa...... "Su Azee amarya yau anyi abun kai an tashi da safe k'arfe tara, sai faman kai komo take tsakanin kitchen da d'aki, anyi wanka ansha kwalliya da turarrukan tsubbu da designers, ina ruwan ana girka breakfast ma mai house, ta gama soya cheaps d'inta da suka sha mai da wani sauce din kidney wanda mangyada ya kwanta malala a sama ga uban gishiri da aka zabga, tana gama jera komai ta sake duba fuskanta a , akeken madubin dake manne a dinning area din, harda dad'a sauk'e wuyan rigan duk dan ango ya gani, ta kusan kai 1hr babu Irfan babu dalilinsa, tana son zuwa d'akimsa ta dubasa tana zullumin shiga,. K'arshe dai yanke shawarin fita waje tayi dan ganin ko motarsa na parking lot..... "To her greatest surprised babu Motar Irfan a parking lot, alamun ya fita kenan.... "Dafe kanta tayi da hannu bibbiyu tana furta na shiga uku ni Azeeza ......... QueenSamy ce👄 [8/28, 14:11] Umar Dalha: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 65 *©Sameena Aleeyou* _Queen Samy Novels Forum.......📖📚_ "Zafi taji zuciyarta na mata, tana son Irfan da duka zuciyarta she needs to get him completely, cikin sauri ta koma cikin gidan kai tsaye ta wuce dining area ta wuce dustbin ta zubar dashi duka, durk'usawa tayi gaban dustbin d'in ta shiga rusa kukan takaici, ga azabebben buk'atan namiji da ya addabeta, dan kuwa an bata kayan cushe cushe da shaye shaye duk dan kar ango ya gane wani ya rigasa sanin amaryar tasa. "Kuka take sosai kaman wacce aka mata mutuwa tana murk'usoso tana kame mararta.... kaman daga sama taji muryan Ahidjo a kanta yana fad'in" "Goodness! What's wrong sweedy? " 'Dago kai tayi tana kallonsa kafin ta soma fad'in" He will never love me back, he'll never set his eyes on me, duk abinda zan masa bazai tab'a gani ba, why, why Ahidjo. Am I that ugly, me wancan dammmn nanny din take dashi da bani dashi, look at me Ahidjo, I'm beautiful enough ta yanda ko wani namiji zai soni, but meyasa Irfan baya ganin kyau na, ko kallo ban ishe shi ba, balle nayi tunanin wata rana zai soni...... kuka ya kuma kufce mata. "Rungumeta Ahidjo yayi sosai cikin jikinsa, yana shafan bayanta yake lallashinta, " Com'on kiyi shiru sweedy, am quite sure watarana Irfan will fall for you, is just a matter of time, kinsan abinda ya faru dashi wasn't easy so he needs enough time to recover, just keep on adding more patient watarana zakice na fad'a maki he would love you back, irin yanda kike so ya soki, zai zama *Mallakin ki* ne with time. "Kalaman Ahidjo sun d'an sanyaya mata rai, k'ara rungumesa tayi sosai cikin jikinta, nan fah zance ya soma canzawa dama yaya lafiyar kura bare taci nama, nan Ahidjo ya soma squeezing nata tako ina, sosai shima yake nuna buk'atar sa, kan kace me tuni Azee ta soma balle botiran rigar Ahidjo shima ya shiga rabata da suturan dake jikinta, nan dai sukayi masauk'i a d'aki suka ci gaba da aikata masha'an su... "Wa'iyazubillah. (Allah ka tsaremu da aikin danasani... Ameen).. "Sadiq yayi mamakin ganin motar Irfan sassafe a office, ko da yake yasan hakan zai yuwu tunda Nadiya ta fad'a masa komai halin da ake ciki. "Sakatariyansa ya tambaya ko yana ciki, tace masa eh yana ciki amma yace baison ganin kowa. Murmushi kawai Sadiq yayi kafin ya soma kcnkng.. "kan yayi magana ya jiyo muryan Irfan cikin tsawa yana fad'in" What the heck do you want, didn't I just tell you I don't wanna see anyone...... "Sadiq ne ya murd'a handle din ya shigo kafin yace" calm down Architect ba wani bane ni ne. "Bai ce masa komai ba ya ci gaba da punching computer din dake gabansa. Sadiq yasan halin mutumin nasa dama yaya balle an sami dalili, zama yayi kana ya mika masa hannu sukayi musabaha. "Architect how are things going, Sadiq ya tambaya. "Shiru kaman bazaice masa komai ba, yana sipping coffee at the same time yana aiki bisa computer din ba tareda ya kalli Sadiq ba yake fad'in" as you can Dude, "Murmushi Sadiq yayi kafin yace" Ango yaya akayi ka fito so early, and why are you having your coffee here, thought amarya ta cika maka tunbin ka ai...... "Wani mugun kallon da Irfan ya watsa masa ne ya hanasa k'arashe maganar sa, tuni Sadiq ya soma k'umshe dariyarsa. "Are you kidding me Dude? So kaima kasan what the heck going on and you didn't tell me, yet kana fad'a mun I got bride, you must be stupid Sadiq. "Murmushi Sadiq yayi kafin yace" calm down friend, am not here to provoke you anyway, ni kaina I just found abouy it yau d'in nan, you know what Irfan, I think you can give your self another chance, try to get along with your wife, maybe it will help you forget about yor past...... "Whatttttt!!!, Irfan ya katse sa cikin d'aga murya kafin yaci gaba da fad'in" You watch your mouth Ahidjo, what the heck is wrong with you Dude? Ka kuwa san me kake fad'a, I Irfan should get along with that girl, no never over my death body, let me remind you this, ni da kake gani, na rufe chaptern mata a raina, I don't want them anymore, am disgusting with them. Demmmn them all. So pls kar ka sake mun maganan wata yarinya a nan balle wann worse din. "Sauk'e ajiyan zuciya Sadiq yayi kafin yace " com'on Irfan you can't go on like this,....... "Dakatar dashi Irfan yayi ta hanyar d'aga masa hannu kafin yace" Pls Sadiq let's not talk about it, change the subject or yoi just get the hell out of here..... "Alright fine, shikenan nayi shiru, agogon hanunsa ya duba ya nuna k'arfe 10:30am daidai yasan by now Mr President ya iso. Mikewa yayi kafin yace" Architect tashi muje, kasan yau munada meeting da new employees. "Kallonsa Irfan yayi kafin yace" you go ahead I've alot of work to cover, kasan for tje fast two weeks ban tsaya nayi wani aiki da kyau ba, so alot of sketches sun taru mun, I've to finish it before weekend. "Gyd'a kai Sadiq yayi kafin yace" Mr president bazaiji dad'i ba, idan bai ganka ba, so pls ka tashi muje..... "Fuzar da iska yayi kafin ya kashe laptop din gabansa ya mik'e yana gyara necktie dinsa ya dubi Sadiq yace "Shall we" "Murmushi Sadiq yayi gamida gyada kai yace "Yeah sure, nan suka soma tafiya, suka tarar isowan Engr kenan kuwa ana bud'e masa kofar conference hall dan haka gaba d'aya suka bi bayan sa... "Bayan an zazzauna meeting ya soma gudana, nan aka gabatar da sabbin employees wato sababbin ma'aikata, ciki kuwa harda Safwan, Safwan ya mik'e ya fad'i sunan sa da d'an tak'aiyeccdn bayani akansa, bayan ya zauna hall ya d'auki tapi rap! Rap!! Rap!!!, nan Engr yayi bayani akan irin gudumawar da Safwan ya bada wajen kula da company lokacin da suke cikin solving family issues dinsu wanda hakan ba k'aramin matsayi Safwan ya kuma samu a wajen Engr ba.... "Haka kawai Irfan yaji Safwan bai kwanta masa ba, gashi daddy yace k'anin baban Azeeza ne, he don't really no, but he's having bad feelings about that guy...... "Ahidjo yau ya kwashi garab'asa dan wani sabon dad'i yaji Azee ta sake masa, haka ya rink'a mata sunbatu kaman sabon kwancen hauka... Suna gama watsewar su sauri sauri ya fice daga gidan, sai snn Azee ta soma tuhumar kanta me ta aikata, shikenan Ahidjo ya kwashe d'an sauran romon da aka tanada wa angon, zaro ido ta soma ta shiga furta na shiga uku ni Azee, what have I done, shikenan Ahidjo ya rushe komai, jiki na rawa ta d'au waya ta shiga neman layin Laila, bugu biyu Laila ta d'aga tana fad'in " baby yaya akayi... "Cikin miryan kuka Azee ta soma fad'in" na shiga uku momy, Ahidjo ya kwashe duk wani gyaran da akayi ma Irfan,.... " da sauri Laila ta katse ta da fad'in " ban gane ba Azeeza, would you open your mouth and explain everything to me..... " Momy nace maki Ahidjo ya kusance ni just now and he ruined everything duk wani gyaran da akayi..... " Salati Laila ta saka cike da takaicin Azee kafin tace " yanzu Azeeza dan ubanki duk k'ok'ari da gyran da aka maki dashike ke jarabebbiya ce shine saida kika mik'a kanki ma wani namijin...... "Oh momy believe me I didn't want it happen either, is just thay I couldn't help it ne, ni dae yanzu asan abin yi shiyasa na kiraki.... "Tsaki Laila ta buga kafin tace" K'arama dake sai jaraban tsiya, toh ki bud'e kunnuwanki da kyau kijini, kina jina... Azee ta gyada kai baki a ture tamkar laila na ganinta, kafin Laila taci gaba da fad'in" kinsan har Niger nasa aka je min a sabidake, toh yanzu akwai sauran magungunan zan bawa Zulai ta kawo maki, wllhi saura ki sake mik'awa ma wani shegen kanki nida kene. "Murna Azee ta soma harda daka tsallenta kafin tace " wa ai ansha ni na warke bazan kuma, ina jira momy... daga haka tayi hanging. *Orphanage* " Duk da ta wani koma sukuku da ita, babu me shiga sabganta itama bata shiga sabgan kowa, musamman dashike yanzu Aunty Larai bata Orphanage, rayuwa tayiwa Deejah d'aci, idan ka ganta saika tausaya mata, duk ta rame ta fita hayyacinta, a kullum bata da aiki sai tunanin Irfan da family dinsa sai kuwa kuka, son Irfan a jininta yake ita tasan da haka. "Yauma kaman kullum, ta gama cin kukanta ta mik'e daga saman katifarta lokacin agogo ya nuna k'arfe biyar daidai na yamma, kai tsaye kitchen ta wuce dan neman abinci, dan yanzu bata isa ta shiga kitchen lokacin kowa na cin abinci ba, habaici a cin mutunci kawai sun isheta, bata da kowa yanzu a orphanage, babu Auntu Larai babu Yusra, saiko wad'anda suka k'i jininta tun a baya. "A tunaninta tunda yanzu yamma ne, bazata sami kowa a kitchen ba, amma ga mamakinta sai gani tayi akwai mutane a kitchen d'in, daurewa tayi ta k'arasa babban food flask yanda ake zuba masu abinci, ta d'au plate tana k'ok'arin zubawa. "Atika ta kalli Delu suka saka shewa da rangad'a gud'a, Atika tace " Oh k'awata ke da kika saba da abincin gidan masu kud'i ta ina zaki soma iya cin wnn abincin namu... "Delu ta kwashe da dariya kafin tace " kedai bari kawai ba dolena ba, tunda bani da zab'i sun k'ini sun koroni yaya na iya dole na dawo tushena gidan marayu.. "Atika ta kuma sa dariya kafin tace" toh meyasa kema baki tafi wajen uwarki data tsince ki ba, koda yake itama yanzu babu abinda zatayi dake tunda babu kudin da zaki kai mata ko kuma da kinbi k'awar taki kuka ci gaba da karuwancin ku ba tunda tare kuka faro....... "Tunda suka soma magana Deejah bata tankasu ba, amma wann magana da Atika ta furta na k'arshe yayi mugun mata zafi, ... A hasale tayi jifa da playe din hannunta kafin ta k'araso gaban Atika tana nuna ta da yatsa take fad'in " Duk abunda zaku ce kuce amma kar wacce ta sake ce min karuwa cikin ki dan ni ba fasik'a bace..... "Dariya suka fashe dashi Delu ta mike tana shan d'ammara suka soma fad'in" Ke wllhi ki iya kanki yarinya dan yanzu uwar da take d'aure maki gindi bata nan, sai mulallasa maki dukan tsiya a nan.... an fad'a karuwa 'yar tsintuwa, mu da kika gani a nan kowa yasan iyayen mu da certificate aka kawo mu orphanage, ke kuwa fa, saidai a ce a zaizayan k'asa a tsince ki, wanda ko a tarihi bamusan da wann ba,..... "Kasa jure sauraron maganganun su tayi tuni ta fice a guje tana sharan kuka mai tsuma rai.... Allah sarki 😰😭..... *Katsina* _Daura_ "Hajja umma mahaifiyar Mamie ce zaune gefen Dada, bayan ta gama mata hayak'in magani, kallon Dad take ta soma samun lafiya ta rage ihu da koken da take ba kaman da ba, harta sunbatun da takeyi a da ta d'an rage yanzu, Alhamdulillah sauk'i nakan samuwa. Kallonta take xike da tausayawa duk ta fige gashin kanta wanda ada daga gani yana da tsananin yawa, sosai ta k'arewa Dada kallo, tabbas Dada kyakkyawan mace ce dukda tana cikin hauka kana iya gane hakan, Allah sarki Allah ya saka maki duk wanda ya maki haka cewar Hajja Umma.... *England* _Manchester_ "Ayla da Afnan sai kuka suke suna fad'in saidai a kaisu Fatherland dinsu wato Nigeria suga k'asarsu, tumda aka haifesu a turai suke basu san k'asar iyayensu ba, yanzu da suka gane daddyn su will never take them back to Nigeria sai suka tada rikici sosai a gidan. Ba yanda mum dinsu batayi ba tayi convincing nasu suyi hakuri amma abu ya gagara duk da karancin shekarunsu... "Da kyar bayan ta lallab'a su sunyi bacci ta dawo study room din mijinta yanda ta samesa zaune yana aikin tunani, zama tayi gefensa kafin tace" My dear pls let's go back to Nigeria ko don yaran nan, dago kai yayi yana kallonta kafin yace" Never, Never Bilkisu, I can't bazan iya ba Bilkisu you perfectly well know that, they should learn how to be patience, dole susan bazasu tab'a zuwa k'asarsu ba, England shime k'asar su. "Shiru Bilkisu tayi na d'an lkaci kafin tace" what about business venture danaji kana magann zakayi da wani company a Nigeria. "Shima d'in shiru yayi tamkar me nazari kafin yace" bana tunanin zan iya dukda d'unbin alkhairin da za'a samu, amma I'll think about it, koda zanyi saidai su biyo ni nan England don nikam alk'awari ne bazan je Nigeria.... Shiru Bilkisu tayi tana jimamin lamarin na mijin nata. *Nigeria* _Abuja_ "Shiryawa tayi cikin wasu matsatstun kaya wanda komai na jikinta ma iya cewa a bayyane yake, heavy makeup sosai tayi a fuskanta, rabin k'irjinta kuwa a bud'e yake, turarruka iri da kala ta feshe jikinta dashi, ta d'au alwashin yau kam saitaja hankalin Irfan sai tayi amfani da matantakan ta ta jawo hankalinsa gareta a matsayinsa na d'a namiji..... Tanajin k'arar tsayuwan motar sa k'irjinta yabada rass kallon kanta ta kuma a Consul din dake mak'ale a parlorn kafin ta isa jikin k'ofa........ *Tooh fah muje zuwa readers* QueenSamy ce 👌🏽......... [8/28, 14:11] Umar Dalha: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 66 *©Sameena Aleeyou.......✍🏽* _Queen Samy Novels Forum.....📖📚_ *"Hi Sweethearts, da fatan duk kuna cikin k'oshin lafia, kuyi hak'uri da d'an mishkilan da aka samu a previous chapter, I was a bit exhausted lokacin da nayi typing ko editing bansamu nayi ba, that's why kuka ga ko numbering ban yi ba, afuwan pls for the little mistake, but still labarin daidai ne babu abinda ya canza" Keep on following me.... Luv you all 😘* "Kallon Aunty Larai tayi zatayi magana Aunty larai tace , maza jekiji kiran nasa, babu musu ta d'au hijabinta ta saka, zuciyarta na ci gaba da bugawa da sauri da sauri, "Daga can gefe ta hango Range Rover d'in Engr Nazif a pake, cikin nutsuwa ta k'arasa wajen, Engr yana ganin ya fito daga motar fuskansa babu alamun wasa. "Duk jinta take ba'a sake ba, gaba d'aya gani take itakam bata kyauta ba abinda tayi, har k'asa ta tsuguna ta gaidashi, kafin ta d'ago tana wasa da 'yan yatsun hanunta take fad'in" Daddy ka shigo ciki mana. "Girgiza kai Engr yayi kafin yace" No Deejah basai na shigo ba, Nilam ta aikoni wajenki,.. "Jin ya ambato Nilam yasa Deejah saurin d'ago kai, k'warjininsa ya hanata kallon cikin idonsa dan har yau kallon surki take masa. "Cikin in...inaa take fad'in" Yayasu Nilam. "Shiru yayi na d'an lokaci yana nazarin irin ramar da tayi kafin yace" duk suna lafia. "Khadeejah meyasa kika tafi ba tareda sanina ba? Ya jefo mata tambayar da take ta faman tsoron kar Allah sa ya tambayeta. "Shiru tayi ta kasa furta komai, "Gyara tsayuwarsa Engr yayi kafin yace" Deejah bai kamata ki tafi ba sabida abinda ya faru tsakaninki da Irfan, you perfectly know how Important you are to my family, kin shiga rayuwar yarana suna sonki yanda baki tsammani, ever since you left bamu samu kwanciyar hankali a gidan ba, Nilam tana son kasancewa dake, you shouldn't have left Khadeejah, ko ban isa uba a gareki ba ni inajinki tamkar jini na tamkar d'iyar da na haifa, I deserves some respect from you...... "Innalillahi wa inna'ilaihirra'ji'un " wayyo Allahn ta tamkar kasa ya tsage ta shige haka taji, shikenan Daddy kallon maras kunya yake mata, take taji hawaye sun ciko idanunta, "Durk'usawa tayi ta soma bama Engr hak'uri, da sauri ya furta "No Khadija, tashi daga k'asan nan ba na fad'a maki bane don naji haushi saidai raina ya b'aci sosai when I found out that you left the house, kin zama member na family d'inmu Deejah, you're one of us koda baki auri Irfan ba. Pls kiyi hak'uri ko baki dawo sabida mu ba ki dawo ko don Nilam..... "Jiki a sanyaye ta mik'e tana goge ragowar hawayen, kafin tace daddy dan Allah ka daina rok'ona kafi k'arfin haka a wajena nice ya kamata na baku hak'uri sabida abinda nayi ban kyauta ba" Sosai tabawa Engr tausayi daga gani kasan wani babban al'amari na damunta, "Daddy kayi hak'uri, I didn't mean it, insha Allah zan dawo gida na ci gaba da zama cikinsu Nilam, amma kafin nan inaso nayi magana da Aunty Larai saita maidani. "Murmushi Engr yayi kafin yace" Allah maki Albarka Deejah.... wayansa aka kira ana nemansa urgent sunada meeting da shareholders. "Daga kan closet d'in ya hango motan Daddynsa, Ahidjo dake ta faman tambayrsa yaya akayi motarsa ta b'aci me ya sameta? Nan yaji hankalin Irfan baya taredashi kallonsa yayi yanda idanunsa suka kad'a sukayi jazur flesh dinsa tayi turning to red, kafin ya kalli yanda ya k'urama ido, nan ya hango abinda Irfan ya hango, sosai shima ya razana da abinda ya gani, kai no no way, this can't be possible. Da sauri Ahidjo ya karya kan mota da niyyan barin wajen. "Cikin dakekkiyar murya Irfan yace wa Ahidjo" Stop the car, Ahidjo yace "No Irfan don't do something stupid, you can't talk right now. "Starry din motar ya kama da k'arfi kafin yace "I said stop the dammn car idiot. Dole Ahidjo yaja burki badon yaso ba, "Kallonsu kawai Irfan yake" So it was really true, Deejah son Daddy take, they made a fool out of him, Zuciyarsa ta shiga masa zafi, his very own father zaiyi soyayya da macen da he was about to marry her, what the heck is all this, never over his death body.... "Engr ya dubi Deejah bayan ya gama amsa wayar kafin yace" naso na shiga nayi magana da Larai d'in but sauri nake, anyway idan kun gama shiryawa driver zaizo ya d'aukeku ko. "Murmushi tayi kafin tac toh daddy mun gode, Allah ya taimaka Allah ya tsare, Engr ya amsa da amin kafin Cimon ya fito ya bud'e masa marfin mota suka wuce.... "Deejah tabi motan da kallo tana murmushi, Allah sarki lallai family din Engr suna sonta, she can't wait to see Nilam and twins again, gabanta ne yayi mugun fad'uwa sakamakon tunowa da Irfan datayi, da sauri ta juya da niyyan shiga gida, caraf taji an cafko ta... "Juyowan da zatayi sukayi ido hud'u dashi fuskan nan nasa tamkar bai tab'a murmushi ba, idanunsa sun kad'a sunyi jazur haka fatar fuskansa, kallon juna suka shiga yi na lokuta, bugun k'irjinta ya k'aru,... "Kan ta ankara saiji tayi Irfan ya zura bakinsa cikin nata, kissing nata ya shiga yi da k'arfin gaske babu k'ak'k'autawa, .... "Innalillahi meke faruwa da ita, abun da bata tab'a yi ko a mafarki, da k'arfin gaske ta shiga kokawa da Irfan tana turesa daga jikinta amma ta kasa, saida yayi kissin nata mai isansa kafin ya saketa yana huci..... "Dagowa tayi idanunta sunyi jazur dan ta nemi kukan ma ta rasa gohe bakinta ta shiga yi suna ma juna mugun kallo " Deejah ta tofar da yawu kafin tace" Allah ya isana idan dama k'udirinka akaina kenan toh ka sani bazan tab'a aurn fasik'i ba. Mugu azzalumi kawai "Matsowa yayi daf da ita da sauri tayi hanyar wucewa amma kan tayi wani katab'us ya kuma rik'ota, matseta yayi sosai jikin garu suna iya jiyo sautin numfashin juna kowa fuskan sa a tamke tamkar masu shirin kashe junan su. "Daf da fuskanta yake fad'in" Wann kad'an kenan daga cikin irin abubuwan dana tanadar maki muddin kikayi yunk'urin aurensa, ba kiss kawai ba zan maki abinda yafi kiss kinga daga nan babu yanda za'ayi ku biyu ku kasance a tare...... "Hawaye ya soma fita daga idanunsa har lokacin fuskarsa a murtuk'e take gaja da ya k'arayi kai kace alagy dinsa ne ya tashi. A haka yaci gaba da fad'in" Kin bani mamaki, was it was true, you were using me, saboda me kika playing my feelings, you've no idea how you ruined my life. I hate you Deejah, kin cika macuciua maci amana, muguwa azzaluman soyayya. "Cikeda tsawa ta furta Enough! Hawaye na bin kumatunta take fad'in" bansan magan da kake ba, amma ko kadan abinda nayi nayi ne sabida sonka, nayi ne sabida tsananin sonka da nakeyi, amma abunda kayi yau ya nuna mun true color dinka Irfan, dama kai cikekken d'an iska ne, toh ka sani Allah baya had'a me kyau da gurb'atecce, na gode ma Allah da ban aurek...... "Kan tayi shiru ya kuma matseta jikin garu saiji tayi ya k'ara saka bakinsa cikin nata, sosai yake kissin nata... Hawaye na bin kumatunta tana kiciniyar turesa ta kasa, da k'arfi ta take kafafunsa, nan yayi sauri cika ta.... kan ya ankara saiji yayi ta sauk'e masa mari tasss! 'Dagowa yayi yana mata mugun kallo, itama d'in mugun kallo na kyama take masa.... "How dere you... 'dago hannu yayi zai kai mata mari, kaman wanda akace kar yayi sai kuma ya fasa. "Tana hawaye take fad'in" Allah ya isa tsakani na da kai, bazan tab'a yafe maka ba... kuka take sosai ta shige gida a guje tana ci gana da kuka. "Irfan da shima hawayen ne suke bin kumatunsa kallo yabita dashi har ta b'ace masa.... _Kuyi hak'uri da wann babu yawa, zakujini lter insha Allah 😄😘_ Queen samy ce 👌🏽 [8/28, 14:12] Umar Dalha: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 67 *©Sameena Aleeyou....✍🏽* _Queen Samy Novels Forum.....📖📚_ "Da kyar ta samu ta saita kanta har lokacin bata daina tuno abinda ya faru tsakaninta da Irfan ba, a lokaci guda tana jin bakinsa cikin nata, stigan jikinta ne ya tashi dan kuwa abune da ko a mafarki bata tab'a yinsa ba, yau sai gashi a reality tayishi.. Runtse idanunta tayi da sauri wani haushi da takaici na Irfan na mamaye illahirin zuciyarta. "A hankali ya shafi gefen fuskansa yanda ta maresa, mirmushi yayi mai cike da ma'anoni kafin ya shafi leb'en bakinsa yana tuno kiss din daya mata, for sure ya sani bai kyauta ba, amma babu yanda ya iya he just couldn't help it, akan daddynsa Dee tak'isa, dole ya nemo mafita he can't stand this. "Ahidjo ne ya k'araso da mota yad'an masa horn, juyowa yayi ya k'arasa jikin motar ya bude ya shige, Ahidjo ya dubesa da kyau yace" Guy yaya akayi. Shiru Irfan yayi tamkar me tunani kafin yace" Ahidjo akwai abinda nake so ka mun. "Da mamaki Ahidjo ke kallonsa kafin yace what's that buddy. "Irfan da har lokacin idanunsa na kallon wani gefe guda yace" So nake kayi dating Deejah. "Kaman a mafarki haka Ahidjo yaji zancen, girgiza kai ya soma kafin yace" No Irfan you must be kidding, why, what for. Kai no I can't do that Irfan. "Juyowa Irfan yayi yana kallonsa idanunsa sunyi jazur kafin yace" Ahidjo I want you to do this for me, am I asking for too much. "Girgiza kai Ahidjo yayi kafin yace" Irfan nasan yanda kake son Deejah dan wani k'addara ya gifta tsakaninku bakuyi aure ba doesn't mean ka daina sonta kenan, na sani kana sonta har kwanan gobe. "Enough ahidjo! Irfan ya daka masa tsawa kafin yaci gaba da fad'in" Pls Ahidjo do this for me, we are talking about my dad here, baba na ne fah yake yunk'urin soyayya da yarinyar da I was about to marry her, ko a zamanin da bana jin ana irin haka balle a yanzu. What are friends forz? Pls buddy help me do that. Ba ina nufin ka aureta bane, no just date her and dump her ka gane. "Kallonsa Ahidjo yayi, wani farin ciki na mamaye zuciyarsa, tabbas burinsa na *Mallakan* Deejah ya kusa cika a sauk'i, sauk'e ajiyan zuciya yayi kafin yace" Friend I know exactly how you're feeling, babu komai zan jarabba, amma kai kana ganin she'll love me back... "Murmushin k'arfin hali Irfan yayi kafin yace" thank you, ko bazata soka ba, ka dai rabata da daddy that's all I want. "Ahidjo ya murmusa sanda yake karya starryn mota kafin yace" I'll do thay for you buddy... daga haka suka d'au hanya... "Gaba daya Aunty Larai bata gane mata ba, har Idi driber yazo ya dauke su, Aunty larai duk ta dangana hakan da tunanin komawa gidan Engr da take ciki. "Idi ya gama zuba kayanta a mota kafin suma suka shige bayan sunyi sallama da mutanen orphanage. Su Atika sai zinde suka suna cewa sai ina kuma oho. "Ahidjo ya gama parking a haraban gidan, a tare suka nufo cikin gidan shida Irfan, daga window din dakinta ta hangosu, da sauri ta d'auko sallaya da hijabi ta nufo downstairs, a parlor ta baza sallayan ta saka hijabi ta zauna bisa sallayan kaman wacce take lazimi. "Da mugun mamaki Irfan ke kallonta, bai zaci tanada ibada haka ba, bayan haka rabonsa da yasata a idonsa ya mance sai yau, Ahidjo ya murmusa yace" a'a mutumina kace mun amaryar taka ustaziya ne. "Irfan baice komai ba sai kallon Azee da yayi dan shima bai zaci haka ba. "Shafa addu'a tayi kafin ta k'araso ta rusuna ta gaida su. Ahidjo da sakin fuska ya amsa nan yaja Azee da hira tamkar basu san juna ba irinta aboki da matar aboki. "Da sauri ta wuce kitchen ta kawo masu drinks. Ahidjo ya murmusa yace sannu amarya, tan sunne kai tayi ta amsa tamkar me kunya. "Mikewa Irfan yayi zai wuce upstairs da sauri tasa hannu ta karbi briefcase dinsa tace sannu da dawowa. "Yanayin da ya tarar da ita yasa yaji nauyin gwaleta, sake mata briefcase din yayi ba tareda ya amsata ba, Azee kuwa wani dadi ne ya mamayeta, yau wace rana Irfan bai gwaleta ba. Da sauri ta wuce tayi hanyar upstairs, Irfan da har lokacin tunanin abinda ya faru tsakaninsa da Deejah yake nan yabi bayanta. "Suna isa kofar dakinsa yace" bani jakata, fuska babau walwala, babau musu ta mik'a masa, sum sum ta dawo parlor, shi kuwa ya shige ciki. "Tana isowa parlor, ta fad'a kan Ahidjo tana kissin nata, harda wani tsallenta kafin tace" yau mutuminka bai gwaleni ba, oya labarta mun plan dinmu tayi aiki. "Dariya Ahidjo ya kwashe dashi a hankali kafin yace" keda kika sani, ai bamusa abu a gaba aga gazawar mu. Komai ya tafi normal, ya gama zata Daddynsa na son Deejah, ya riga ya gama yarda duk wani evidence da zai tabbatar masa da hakan ya samu, maganar da nike maki yanzu ya sallama mun Deejah, yace na neme ta, daddynsa ya nemeta gwara abokinsa... "Wani tsalle Azee tayi tana fad'in dan Allah, wayyo this calls for a celebration, Ahidjo yayi saurin jawota ta fad'o jikinsa kafin yace" kin manta bamu kadaine a gidan ba, Ohhh na mance amma karan tv bazai bari yaji komai ba ta fadi tana fari da idanu. "Mikewa tsaye tayi kafin tace" tabbas yanzu ne kowa zai san zuciyar Irfan *Mallakin Waye* ne. Zanyi komai dan na siye zuciyarsa. Ahidjo ya mik'e yana murmushi kafin yace tied your belt patner. Daga haka ta wuce kitchen yanka masu fruits. "Jim kadan Irfan ya fito cikin k'anan kaya marassa nauyi, ya dubi Ahidjo yace Guy na gode da company dinka, daidai nan Azee ta dawo da tray na fruits a hannunta tamkar mutumiyar arziki. Kallon Irfan take yanda yayi kyau kaman ta hadiyesa. Ahidjo ya kashe mata ido guda kafin yace" Aah amarya baki gajjiya, already kin cika mun tummy dina, am okay saidai ki zauna ki bawa darling dinki a baki dan shine baici komai ba, Azee dai sai murmushi take, Ahidjo ya jiyo da dubansa ga Irfan wanda yake dauke wuta gaba daya kafin yace" mutumina gaskiya kayi dacen mata fah, haka akeson mace me kula da gida, da dukkan alamu gidanka bazai mutu ba. "Gajeren tsaki Irfan yayi kafin yace" let's talk outside, Ahidjo ya mike yana murmishi kafin ya juyo ya dubi Azee yace" toh amarya na gode fah sai anjima. "Azee ta murmusa tace toh sai anjima, mun gode fah. "Tunda su Deejah suka shigo gidan annurin Laila ya d'auke, su Nilam kuwa sai murna suke, harta su Ammah dasu Hajja murnan su a bayyane yake, Nadiya ma da ta danyi fushi da Dee ta sake, ta dan dunguri keyarta tace zaki sani Letures sun taru sunyi yawa ki gama ganin mutanen kizo ki karb'i handouts, murmushi kawai Deejah tayi Nilam na zaune saman cinyarta. "Saida Aunty larai ta danyi kusan yini kafin tayi masu sallama, ta karabawa su Ammah hak'uri snn ta tafi. Misalin k'arfe 9:30pm yana zaune parlor gaban computer dinsa yana aiki lokaci guda suna waya da Sadiq yana fadawa Sadiq shidai bai yarda da sabon ma'aikacin nan Safwan ba, ya kamata su tsananta binkice akansa dan kaman yayi poisoning zuciyar Enhr baya ganin Laifinsa. "Azee dake lab'e saman bene taji komai, a hankali ta juya d'akinta tana mai tunanin me su Uncle dinta suke kullawa dan bazata bari su cutar da Irfan ba, tana shiga cire kayan jikinta ta d'aura towel daidai gwiwa da k'arfin tsiya ta tak'ark'are ta k'walla wani irin ihu....... "Sosai hankalin Irfan ya tashi dajin irin k'aran da Azee ta k'walla, da sauri ya mik'e ta cikin wayan yacewa Sadiq, I'll call you back... daga haka ya nufi stirs da sauri.... QueenSamy ce👌🏽 [8/28, 14:12] Umar Dalha: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 68 *©Sameena Aleeyou.....✍🏽* _Queen Samy Novels Forum.....📖📚_ "Azee bata fasa k'walla ihun da take ba, da sauri Irfan ya shiga bugun k'ofarta yana fad'in" Ke lafia meke faruwa. Inaa Azee bata sarara ba sai ihu take kaman ana yanka naman jikinta, Da k'arfin gaske Irfan ya daki k'ofar ta bud'e, tana tsaye can k'uryan d'akin jikin garu ta tak'ure waje guda, da gudu ta yo kan Irfan ta rungumesa sosai cikin jikinta. "Wani irin yanayi yaji ya ziyarce sa dan kuwa sosai Azee ta manne a jikinsa, jin jikinsa yayi lk'awas tamkar babu laka yasata k'ara manne masa k'irjinta tana wani cukuikuyesa, cikin muryan kuka take fad'in" Ya Irfan kenwa na gani ta shiga k'asan gadona. "D'an k'ok'arin saita kansa yayi cikin galabaitecciyar murya yace" Oya let go of me, barin duba kenwan. "A hankali Azee ta sakesa kafin tace am sorry I didn't mean it, tsoro ne naji. "Irfan bai kuma ce mata komai ba ya shiga duba d'akin, mikewa yayi bayan ya gama haska ka'san gadon da wayarsa yace" babu komai, babu kenwa a gidan nan, da akwai da arlagy dina ya tashi dan I'm alagic to cats. Daga haka ya sa kai zai fice da sauri Azee ta sunce d'aurin towel d'inta.... k'ara ta kuma kwallawa tana runtse idanu.... juyowan da Irfan zaiyi yayi daidai da fad'uwan towel d'in Azee. "Da sauri ya d'auke idanunsa daga dubanta dukda suran jikinta ba wani birgesa yayi ba, batada cikan k'irji haka nan jikinta bai tafi irin na matan da za'a kirasu mata ba, "Cikin sauri ta sunkuya ta d'auki towel d'in ta k'araso kusa dashi tana fad'in" am sorry but gani nake kaman ta shige toilet. Babu musu Irfan ya k'arasa ya bud'e k'ofar toilet d'in nan ma baiga komai ba. "Juyowa yayi ya kalleta akaikaice kafin yace" nothing in there babu komai, just calm down Ok.. Azee ta gyda kai kaman munafuka tana wani lanlank'washewa.. daga yasa kai da sauri ya fice daga d'akin.... "Parlor ya dawo yanda laptop dinsa yake, aikinsa yaci gaba dayi amma ya kasa, ba komai yake tunowa ba sai soft lips din Deejah da yayi kissing, a hankali ya runtse idanunsa gamida furta "Ya Salam" a fili, what have you done Irfan, meyasa kayi kissing Deejah, kai ba fasik'i bane meyasa ka bari zuciyarka tayi maka jagora ka aikata abinda baka tab'a ba, shikenan Deejah zata k'ara k'inka. Toh amma itama ta mareka that's means ta rama, dan tunda kake babu wata macen da ta tab'a d'aga filthy hands dinta ta mareka, the whole of you. Take yaji zuciyarsa na masa zafi wani irin k'una yakeji sanda ya tuna har yanzu ko gizau babu abinda ya ragu na son Deejah da yake cikin zuciyarsa saima wanda ya k'aru musamman yau that he kissed her. Rufe laptop din yayi dan dole ba don yaso ba ya nufi d'akinsa. "Koda ya shiga d'akinma bacci ya kasa sai faman juyi yake akan gado, wani irin sha'wa wanda bai tab'a jin irinsa ba ya tashi masa, yana cikin wani yanayi na tsananin buk'atar mace. Sosai zai baka tausayi yanda ya k'ank'ame pillow yana nishi da kyar. "Azee kuwa tunda ta tabbata Irfan ya gogi jikinta tasan tabbas ya gogi maganin da Laila ta bata, dan haka hankali kwance ta shirya cikin wasu shegun nity wanda shida rariya babu maraba, sai murmushi take yau jinta take cikin annash'uwa ga labari mai dad'i da Ahidjo ya kawo mata ga kuma yau burinta zai cika na had'a shimfid'a da Irfan. "Fitowa tayi ta nufi hanyar d'akinsa bayan ta kammala duk wani cushe cushe da shaye shayen maganin da zatayi. Saida ta tsaya a k'ofa k'irjinta na bugawa da sauri dan batasan yanda zasu kwashe ba, runtse idanunta tayi kafin ta shiga fad'a ma kanta " Calm down Azee you can do this, now or never. Da k'arfi ta shiga dukan k'ofan Irfan. "Yana kwance yana faman murk'uso sabida yanda mararsa ta rik'e, da k'yar ya iya mik'ewa ya nufi k'ofan, ganinta yayi dangin tsirara dan kuwa tamkar babu kaya haka rigar Azee yake wanda yake daidai cinyarta. Tuni Azee 'yar duniya ta karanci halin da yake ciki, dan haka da sauri ta fad'a jikinsa tana maida numfashi tamkar wani ya biyota. "A galabaice Irfan yace " What's it again. "Oh pls ya Irfan wllhi na sake ganin abun a d'akina I can't sleep there. Pls let me spend the night here ko a k'asa ne. "Irfan da tuni ya soma tafiya uwa wata duniya sabida yanda Azee ke shishige masa, ya d'anyi k'arfin halin maysawa gefe ba tareda yace mata komai ba ya bata hanya ta shigo d'akin. "Ko kallonta bai kuma yi ba ya koma kan gado yayi kwanciyarsa. Azee dake kwance kan resting chair dake can gefe sai faman hangosa take yana juyi akan gado murmushi tayi gamida gyara kwanciyarta . "Chan dare a tunaninsa tayi bacci, mikewa yayi zaune kan gadon yana hangota har lokacin marar sa bata daina masa azaban ciwo ba ga wani irin buk'ata da ya damesa, dama tuntuni shi mutum ne mai yawan sh'awa tsoron Allah ya hanasa fad'awa zina. "Wata zuciya tace matarka ce wann ba zina kayi ba koka kusance ta. Da sauri kaman wanda aka zabura ya soma girgiza kai a hankali ya furta "Never, komawa yayi ya kwanta ya kashe side lamp gamida danne kansa cikin pillow. "Azee dataji ya kashe lamp mikewa tayi ta k'arasa kan gadon gefensa ta kwanta ta tak'ure waje guda,.. "Tunda ta hauro kan gadon yaji sha'awar ta kuma k'aruwa, ji yake zai iya kwanciya da uku a daren nen, wani irin k'arfi ya kumaji na sauk'o masa, jikinsa sai faman b'ari yake he just couldn't help it anymore... "Azee tana jinsa sanda ya mirgino jikinta, kaman zakin da ya kwana da yunwa haka Irfan ya soma shinshina jikin Azeeza, gaba d'aya sai ta juye masa, fuskan Deejah yake kallo a tare da ita, tuni ya rasa control ya soma sarrafata. "Su Azee tuni aka soma kukan shagwab'a ana gwada tsoro irin ba'asan namiji ba. "Irfan kam baima san tanayi ba dan kuwa ko saurarenta beyi ba, kaman wanda ya tuna wani abu nan ya soma binta a hankali dan duk a tunaninsa budurwa ce. "A Wannan dare Azee ta raina kanta, duk barikancinta bata tab'a tunanin akwai namiji irin Irfan ba, duk tarayyan da tayi da Ahidjo batasan shiba namiji bane sai yau,. Dukda baya cikin hayyacinsa bai gaza yin mamakin yanda ya samu Azee ba, dan kuwa koda ace bai tab'a kusantar mace ba yasan hallitar 'ya wacce batasan namiji ba dole namiji ya sha waha kafin samun k'ofa, dan kuwa wayam yaji ya shige. Gaba d'aya baya jin dad'in Azee, ya kasa gane da mace yake tare koda akasin hakan, awansa uku cur yana abu guda amma bai samu biyan buk'ata ba dole ya tashi daga kan Azee ba don ya sami biyan buk'ataba sai don ya kasa samu. "Komawa gefe yayi yana maida numfashi, takaicin duniya ya taru ya masa yawa,.. "Azee kuwa jin ya mike yasa jinkinta yin sanyi, anya maganin nan kuwa zaiyi aiki anya Irfan bai gano ta ba kuwa bata gama tunaninta ba taji ya shak'o wuyarta. "Kallonsa tayi yanda idanunsa sukayi jazur, da k'arfin gaske ya matseta kafin yace" Yanzu zaki gaya mun sauran wani shegene ke aka lik'a mun?. "Azee ta soma k'ak'arin amai da kyar ta iya furta" ya Irfan ka tsaya na fad'a maka wllhi ba laifi na bane. "Saketa yayi yana binta da kallon k'yama kafin yace" Ko k'adan bansan meyasa na kusanceki ba, ba wai samunki akasin budurwa bane ya b'ata min rai ko d'aya, haushin kaina nake dana had'a jiki dake waya sani maza nawa ne kika mik'a masu kanki kafin ni. "Azee ta goge hawayen da suka zubo mata, durk'usawa tqyi gabansa tana kuka kafin ta soma fad'in"A da can baya nayi alk'awarin bazan sanar da kowa mummunan labarin nan ba, abinda ya kasance ciwo a rayuwata, abunda ko yaushe na tuna sai nayi kuka, ban tab'a zina ba tunda nake, wata rana ina 'yar shekaru 10 a duniya b'arayi suka min fyad'e babu wanda yasan wann mummunar labari sai yau...... "Ta fashe da kuka mai tsuma rai, ya rasa dalili amma ji yayi tausayinta ya ratsa sa, kuka take kaman ranta zai fita. "Gajeren tsaki Irfan yayi kafin ya k'arasa bata ankara ba sai jin faffad'an k'irjinsa tayi ya kewayeta da hannayensa. Ba d'abi'ar sa bace bada hak'uri dan haka bai iya cewa komai ba. "Wai zo kaga dad'i wajen Azee tabbas ta sami Irfan a hankali ta dad'a lafewa cikin jikinsa. A haka bacci me nauyi na azaba yayi gaba dashi. "Azee kuwa kasa bacci tayi don murna, kallon fuskansa take kanyi da tsantsan kyawun halittar sa, tab samu namijinirin wann ai sai an darje dan haka bazatayi wasa da wann dama data samu ba, duk abinda zatayi ta *mallaki* zuciyar Irfan to kuwa tabbas zatayi shi, a haka ta kwantar da kanta kan k'irjinsa gamida lumshe ido...... "Tana bacci ta tashi firgit sakamakon razanar datayi, mafarki take da Irfan zata tsalleke titi sabida hango mahaukaciyar da take mafarki da ita ga mota ya nufota, Irfan dake tsaye can gefe ya nufota da sauri yana kiran sunan ta, kafin ta ankara Mota ta buge Irfan, mahaukaciyar kuma ta gudu. "Zama tayi tsakiyar gado k'irjinta naci gaba da bugawa, innalillahi wa inna illaihirra'jiun me ya sami Irfan, samun kanta tayi da zuban hawaye ta shiga jero addu'o'i, tausayin kanta ya kamaya sanda ta tuna yanzu Irfan ba *Mallakin ta* bane, shikenan ta rasa sa har abada, wasu hawaye masu zafi taji suna bin k'uncinta... da haka har bacci ya kuma d'aukan ta baccin da ba'a son ranta takeyin sa ba... ******************************** "Yusra ta kuma cikumo kwalan rigar Safwan tana huci take fad'in wllhi baka isa kace Deejah kake son aura ba Safwan, bakada mata bayan Yusra. "Kauda kansa gefe yayi kafin yace" sake min wuyar riga. Yussy ko ajikinta sai faman girgiza take tana rik'e da k'ugu tace ank'i d'in sai ka fad'a mun matsayina a wajenka. Fuzar da iska Safwan yayi kafin ya fincike wuyar rigarsa tareda sharara mata wata mari mai stars wanda tuni yasa Yussy kwalla wani ihi hadi da rik'e fuskarta. Cikin kuka take fad'in Allah ya isa na d'an iska kawai mugu azzalumi. Wani mugun kallo Safwan ke binta dashi kafin ya soma zuge belt din wandonsa yana fad'in" ni kike kira d'an iska, yau zan nuna maki characteristics na iskanci idanma bakiyi ba a makarantar ki na karuwancin. "Kuka yussy take ta shiga k'ok'arin guduwa kan ta ankara sai jin sauk'ar belt tayi a godon bayanta, nan ta soma kururwa tana ihu, na gefen d'akinta suka fiffito dan kawo d'auki, har waje Safwan ya fito yana dukanta. Da k'yar aka k'waci Yussy hannun Safwan. "Tana kuka take fad'in" Allah ya isa na, kuma wllhi sai na fasa k'wai, duk wani munafumcinku sai na fasa. SAI NA FADAWA AZEEZA WAYE UBANTA. "Cak Safwan ya tsaya zufa ya shiga keto masa, kodawasa baisan akwai wani mahaluk'i da yasan wann sirri nasu ba shida Laila sai yau. "Juyowa yayi yana kallon Yussy, ta mik'e tana mirmushin mugunta kafin tace" Ai kai k'aramin d'an bariki ne, ashe ma k'aryan iskanci kake. Da sauri Safwan ya nufota, tuni ta shige d'aki ta saka sakata. "Tsayiwa yayi a k'ofa yana rok'on Yussy ta bud'e k'ofa Yussy tak'i kulasa.... *Toh Fah ana wata ga wata, yaya kuke ganin wann al'amari readers..... amsa nagareni ku biyoni don jin yanda zata kaya... 😄* Queen Samy ce 👌🏽 [8/28, 14:12] Umar Dalha: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 69 *©Sameena Aleeyou........✍🏽* _Queen Samy Novels Forum....📖📚_ "Sosai hankalin Safwan yayi mugun tashi, inaa kai no and never, Yusra you can't do this to me, I will not allow you to destroyed my life. A hankali yaci gaba da kwankwasa kofar yana fad'in" My Yussy pls let me in I won't take long, dan Allaj kinji sunshine d'ina. "Yusra dake zaune tana shafe jikinta da mantileta ko kulasa batayi ba,.. Safwan yafi awa biyu yana tsaye wajen yana rok'on Yussy bata kulasa ba. Tab aiko dai dole yasan abinyi, murmushi yayi mai cike da fassarori kafin ya wuce ya nufi motarsa... **************************** "Da sassafe sukayi shirin tafiya makaranta itada Nadiya, su Azee kam tunda akayi aure aka jingine sch a gefe, k'arfe 2:00pm suka gama lectures d'insu na ranan, waya sukayi ma Ammah suka sanar da ita zasu wuce gidan Mamy dan kwana ukunkenan yau basu ganinta a Caf... Nadiya ce ke driving nasu dan yanzu Idi driver ya rage kaisu, sunfi jin dadin su tadi da kansu. "Suna tafe suna hiransu gwanin ban sha'awa sosai Dee take bawa Nadiya tausayi, haka kawai take jin san k'asar zuciyarta akwai wata mak'ark'ashiya a k'asa. Hiran irin soyayyan da take wa Sadiq Nadiya ta soma bawa Deejah, Deejah dai sai murmushi take dan itakam soyayya bata mata da da'di ba, dan gaba d'aya yanzu ta zama wata sukuku da ita magana ma ba sosai ta faye yi ba, dole Nadiya ke janta da hira. " Suna isa suka nufi cikin gidan kai tsaye... "Cak suka tsaya sakamakon hango Sadiq da Ruqayya da sukayi suna hiran masoya, Sadiq na fad'awa Ruqayya irin soyayyan da yake mata, snn tafiyan Mamie Daura, taje dubo jikin Dada ne da kuma maganar aurensu...... "Take k'afafun Nadiya suka gaza d'aukanta, idanunta suka shiga ambaliya da hawaye. Da sauri Deejah ta rik'eta, itama d'in taji wani iri. "Juyawan da Nadiya zatayi yajawo hankalin Sadiq da Ruqayya, da sauri Sadiq ya mik'e ya nufosu, Ruqayya kuwa tsuka taja gamida mik'ewa ta shiga ciki... "Lil sis! Lil sis!!! Nadeee, Sadiq ya shiga binta yana kiran sunanta, ko kulasa batayi ba sai kuka take ta shige mota, zatayi key ma mota yace" Lil sis don't leave pls I love you..... "Kallonsa take fuska a tamke cike da mamaki kafin tace" you must be kidding, naji komai big bro, nasan wacce kake so, real cousin dinka kake so, All this while I thought you loved me, I was stupid, am sorry big bro... Da sauri Sadiq ya rik'e marfin motan kafin yace" I love you Nadiya with all of my heart, sa bayan hannunta tayi ta share hawayenta kafin tace" but I don't love you anymore, just let me be pls. Sauk'e ajiyan zuciya yayi kafin ya matsa gefe. "Deejah da damuwa ya nuna a face dinta ta k'araso ta dubi Sadiq tace " Ya Sadiq I'll talk to her daga haka ta shige mota, Nadiya ta fincike motar da k'arfi. "Yana dawowa kasa komawa wajen Ruqayya yayi, d'akinsa ya wuce kai tsaye, baisan yana son Nadiya har haka ba, ita da Ruqayya Allah ya jarabce sa da son su, he can't say ga wacce yafi so, tabbas hakane Allah yakan jarabci bayinsa ko ta yaya. "Yana cikin tunanin yaji an bankad'o k'ofa an shigo, Ruqayya ce rik'e da kunkumi sai faman huci take, da mugun mamaki Sadiq ke binta da kallo, ko kad'an baisan yaushe Ruqayya ta koma haka ba, duk ta canza ta zamo maras kunya. Bai gana shan mamaki ba saida ya tsinkayo muryarta tana fad'in" Zuwa nayi ka fad'a mun zuciyarka *Mallakin Waye* ya Sadiq, Mallaki na ne ko kuwa mallakin wancan karuwar yarinyar mai shaye shayen ne. Shiru Sadiq yayi yana binta da kallo full of surprises..... "Muryar Ruqayya ya kuma katse sa sanda take fad'in" Wai don me kake son wann yarinyar, sabida Farin fata ko kuwa sabida ubanta me kud'i ne... Bata gama rufe baki ba Sadiq ya d'aura mata mari maiji da lafia. "Kallonta yayi tana rik'e da k'uncinta kafin yace" Ki shiga taitayinki ni ba sa'anki bane, dan ina soyayya dake doesn't mean zakimin rashin kunya son ranki, be careful daga haka ya fice daga d'akin ya barta nan tasye rik'e da k'umcinta. "Wayarta ta ciro ta kirawo layin k'awarta mai zugata, Badiyya, A University of Abuja Gwagwalada suka had'u da Badiyya suka zama aminai, duk wani rashin kunyar da Ruqayya ta soma a yanzu Badiyya ce me d'aurata. "Hello k'awata yaya akayi, Baddiya tace daga d'aya b'angaren. "Nan Ruqayya ta zayyana mata duk abinda ya faru, Dariya badiyya tayi kafin tace" Ki k'yalesu koma aurenta yace zaiyi zamu samo solution, yanzu ki sato k'afa ki fito tunda Mamie bata nan. Ruqayya tayi dariya tace yawwa k'awata shiyasa nake ji dake. Badiyya tayi dariya tace" Yo mu waue ya isa yaja damu a garin Abuja ai saide muga bayansa, nan Badiyya ta fad'a mata yanda zasu had'u kafin ta kashe wayar. "Nadiya pls take things easy, wllhi Ya Sadiq loves you, kodaga k'wayan idanunsa zaki gani, cewar Deejah dake zaune gefen Nadiya, Girgiza kai Nadiya tayi kafin tace" Haba Deee nafaji komai, najifa irin hiran da yake da cousin dinsa, its clearly ita yake so not me, ni kuma tawa k'addaran kenan Son maso wani wanda ada ban tab'a tunanin zan so sa ba, dama ance kar ka raina mutum ko yaya yake dan watarana d'an hakin daka raina shike tsokale ido. "Deejah ta sauk'e ajiyan zuciya kafin tace" But he loves you koda yana son Ruqayya kema yana sonki. Nadiya ta kalleta galala kafin tace" it can't be possible kinsan ni bana son kishiya, har abada bazan tab'a aure dan a min kishiya ba, mijina nawa ne only me. "Deejah ta murmusa kafin tace" Idan Allah ya had'aki zama da ita kar ki k'ullaceta da zuciya biyu, ki zauna da ita zuciya d'aya da alkhairi sai kiga riba, ita rayuwa duka duka ba yawane da ita ba, yau mune gobe ba mubane,.... "Shiru Nadiya tayi tana nazarin kalaman Deejah kafin ta maida hankalinta kan tuk'i sosai..... "Yau kwana hud'u kenan ya rasa dalilin da yake biye wa Azee ya kusance ta, duk da shi yake shan wahala, ba wani kulata yake ba, ita take kawo kanta, ko kad'an Irfan baisan meke damunsa ba, duk ya zama wani sukuku dashi, wani sa'in yakan zauna don yin tunani ya kasa tuno komai. Ya mai da hankali sosai akan aikin company shida Sadiq. *************************** "Zaune suke a Cafeteria Nadiya na gaban counter tana setlling bills yayinda duba handout take tana sipping drink dinta, kawai saiji tayi an buge hannunta ya zube..... "Da sauri ya durk'usa yana fad'in sorry sorry pls.... kallon juna sukayi tsaf ta ganesa abokin Irfan ne Ahidjo, take annurin fuskanta ya d'auke, ta mik'e zata tafi yayi saurin shan gabanta yana fad'in" Miss Beautiful dan Allah kiyi hak'uri I didn't mean it. Tsayuwa ta d'anyi tana kallonsa kafin tace" fine ya wuce let me pass. K'in matsawa yayi yana binta da mayen kallo ya tsuguna a gabanta ya soma fad'in Miss beautiful am in love with you pls give me a chance.... "Kaman sauk'an aradu haka Deejah taji kalaman Ahidjo for heavens sake me zatayi dashi, ko ya mance lokacin da suka daukosu a club ne shida Yussy, snn ma ba wann ba ta yaya zatayi soyayya da abokin Irfan. "Ohhhh how sweet muryan Nadiya ya katseta, yayinda sauran jama'an wajen suka d'auki shewa. "Ahidjo ya kalli Nadiya yace" Sis am in love with the most beautiful lady on earth, pls ki gaya mata not to let me down, mutuwa zanyi. "Cike da takaici Deejah ta jawo hannun Nadiya tace" pls lets go... Da sauri Ahidjo ya mik'e yana bin bayansu, tsakiyan sch premises Ahidjo ya kuma tsugunawa gaban Deejah ya soma fad'in" Deejah ina sonki tsakani da Allah, I know is somehow coz you were ones my best friend's girl friend, you're beautiful you don't deserve to go like this, you need someone that will make your world. I love you Deejah from the bottom of my heart. I'm a changed prson now, pls give me a chance. "Girgiza kai Deejah tayi alamun ta gaji da jin maganarsa kafin ta soma tafiya, Nadiya tana kiran sunanta inaa bata tsaya ba, Nadiya ta kalli Ahidjo tace " American bro (dama haka take kiransa) I'll talk to her kaji. Gyada kai Ahidjo yayi kafin yace" I trust you on that American sis. "Koda suka dawo gida babu yanda Nadiya batayi dan tayi convincing Deejah ta bawa Ahidjo chance abu ya gagara. K'arshe dole ta barta tace kiyi tunani akai, American bro is so cool bashida matsala. Kallonta kawai Deejah tayi a ranta tace" dan bakisan wanene Ahidjo ba shiyasa kike fad'in haka. A fili ta danyi murmushi kafin tace " I'll think about it. "Sadiq na cikin dube duben documents na sababbin contracts da Engr yayi signing wanda za'a yi su kwananan yaga wata takarda na business Ventures da zasuyi da wata compnay a England(Manchester) na shigo da kayan gini na zamani kan billions of Pounds, abin da ya d'aure masa kai shine Sunan wanda ya gani, sunan Safwan ya gani. Girgiza kai ya soma kafin yace " no never I won't allow that jerk, am pretty sure he's capable of destroying this company, bazan bari hakan ta kasance ba, I've bad feelings about him. Tattara takardun yayi ya saka su cikin wani file. Burinsa Engr ya dawo daga Singapore suyi maganan.... "Rabon Safwan da gidan Yakumbo ya mance, yau tana zaune tana k'ulla aya taji sallaman Safwan, k'in amsa masa tayi taci gaba da abunda take. Gajeren tsaki yayi kafin ya k'arasa shigowa ya nemi waje ya zauna. Yakumbo mun sameku lafia? Kaman babu hallita a wajen hakan Yakumbo ta masa, sauk'e ajiyan zuciya yayi kafin yasa hannu a aljihu ya ciro bunch d'in 'yan d'ari biyar wato dubu hamsin ya ajiye a gabanta ya mike yana k'ok'arin tafiya. "Yakumbo ta goge hawayen da suka zubo mata kafin tace" dawo ka d'auki kud'inka bana so, Safwan ya juyo yana watsa mata mugun kallo kafin yace" wai ke Yakumbo shikenan komai nayi banyi daidai ba, idan wai don bana zuwa ne, kinsan yanayin anguwan naku na talakwa sai ya b'ata mun mota, inafa k'ok'ari...... "Rai b'ace ta mik'e hadi da watsa masa mari maiji da lafiya tana huci tana rik'e k'irjinta tqce " Ka tafi Safwan kar ka sake dubani har na koma ga uban gijina ka gani ko bazan iya sauran rayuwar da ya rage mun ba. Kaje gaka ga duniya ta isheka riga da wando. Ko mai kama da kai na kuma gani a lungun nan sai nayi k'aran ka. Daga haka ta wuce k'uryar d'aki ta barsa nan tsaye. "Tab'e baki yayi gamida d'aga kafad'u irin ko ajikinsa kafin ya soma tafiya.. "Safwan na fita gidan Hajiya Karime ya wuce dan sanr da ita details na abinda ake ciki. "Hajiya Karime sai faman washe baki take sanda Safwan ya ciro photocopy na wasu documents ya mik'a mata. Tsuke baki tayi kafin tace" Yo ni me na sani a nan, bayani zakamin dalla dalla. "Safwan yayi murmushi dan kuwa cutansu Hajiya Karima bazai masa wuya ba, gyara zama yayi kafin ya soma fad'in" Wann takarda da kika gani na k'ulla kasuwanci ne tsakanin Company M&M builders da wata Company a k'asar England, mai Kampanin 'dan Nigeria ne, zasu shigo da kayan ginin da ba'a jima da fito dasu a duniya ba zuwa nan gida Nigeria, toh shine company guda biyu suka had'e. Snn sunana Mr President yayi signing akai, ma'a ni zan wakilci kasuwancin. "Wann kuma kud'ad'e ne kimanin biliyan d'ari biyu zamu b'atar dasu, da zaran sun b'ace companyn zata sami kariyan arziki wanda a turance ake kira _Bankrupt_ kinga daga nan zasu saka company a kasuwa dole dan bazasu iya ci gaba da running nata ba, daga nan mu kuma sai mu saya kinga companyn ta zama *Mallakin mu* "Ga mamakin Safwan tsalle yaga Karime ta tashi ta buga harda rawa, kafin tace" amma baka tab'a zuwa mun da zance mai dad'i irinta yau ba, Kai Safwan ka cika d'an halak, Allah dai ya biyaka... "Murmushi Safwan yayi a ransa kuwa cewa yayi _Ai bazaki san ni d'an halak bane sai M&M ta zama mallakina_.. "Laila na kitchen tana had'a abincin mijinta yau zai dawo daga Singapore taji wayanta na ringing duk a zatonta Engr dinta ne ke kira, da murnan ta ta d'auka nan kuma taji akasin haka, Muryar mace taji. "Daga d'aya b'angaren aka ce" Hajiya Laila uwar munafukai kin yini lafia?.. "Gabanta ne ya fad'i dan kuwa sarai ta gane muryan Yusra. Tsayawa tayi da gauraya miya kafin tace " Me kuma kike nema wajena, thought na gama dake, "Yussy ta kwashe da dariya kafin tace" kun tura min kud'i amma ba wann bane kawai nike buk'ata. "Laila taja tsuka kafin tace" Ke k'aramar 'yar iska karki sake kirana babu wani kud'in da zan turi maki. "Yussy ta kuma fashewa da dariya kafin tace" Kar ki katse kiran dan kuwa katse kiran na daidai da yin gagarumin nadama agareki.Ki gaya wa d'an iskan kwartonki Safwan kar yayi gigin cewa bazai aureni ba,. "Laila tayi tsuka kafin tace" Yoni ina ruwana idan yace baya sonki, mi nawa a ciki. "Yussy tayi dariya kafin tace" bazan zauna babu aure ba, kun raba k'awata da wanda take so kun lik'a masa shegiyar 'yarki wacce ba'a sameta ta hanyar aure ba...... "Jikin Laila ya soma b'ari zufa ya soma karyo mata. Cikin in.. ina take fad'in" Eye na'am mi kike cewa. "Yussy tayi dariya tace" na tabbata kinji abinda nace snn kinsan zan iya tona asirinku, idan kinaso wann sirri naku yaci gaba da rufuwa toh kiyi abinda nace" Ki fad'awa Safwan dole ya aureni snn dole ki daina bibiyan mijina bayan ya aureni. Yunk'urin kasheni na daidai da tonuwar asirinku dan kuwa ina connection da manyan area boys 'yan iskan da suka ci uwarku a iskanci cikin garin nan. Dan haka idan kunne yaji jiki ya tsira..... "Bata san sanda ludayi ya fad'i daga hannunta ba, tuni cikinta ya soma kukan zawo, lamban Safwan ta shiga bugawa cikin tsananin tashin hankali..... Queensamy ce 👌🏽.......... [8/28, 14:13] Umar Dalha: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 70 *©Sameena Aleeyou..........✍🏽* _Queen Samy Novels Forum....📖📚_ "Ta kiran wayan Safwan yafi abinda yafi bai d'aga ba, k'irjinta kuwa an runtuma dutse haka take jinsa, shiganta toilet kuwa yafi a k'irga dan tsaban firgici da razana, anya bazata kira su Over suje su gama da Yussy ba, ta had'e ta gumi zaune kan gado har miya ta k'one bata sani ba. *Lebanon* _(Berute)_....... "Wani balarabe ne wanda a ak'alla bazai gaza shekaru 60 a duniya ba ke zaune kan wata kujera na alfarma, daga ganin fuskansa zaka gane na cikin tsananin tashin hankali, "Wani matashin balarabe ne ya shigo gamida rusuna masa kafin ya mik'a masa wasu takardu, cikin harshen larabci suka so a magana, yanda matashin yaci gaba da fad'in" Abbu wad'an nan sune takardun da mukayi bincike akai, *Khadeejah* a United States Los Angeles ta zauna shekarun baya tun bayan barinta Lebanon, tayi aure snn har ta haifi yara, mutumin data aura d'an Africa ne.... "Dattijon ya mik'e da murnan sa harda hawaye ya rungume matashin kafin yace" _Shukran As'ad shukhran laka,_ na gode As'ad, yanzu zanga tilon 'yata zan ganta harda 'ya'yanta..... "Hawayen da ya gani suna bin fuskan As'ad ya tabbatar masa akwai matsala, cikeda damuwa yake tambayan As'ad meke faruwa. "As'ad ya share hawayen da suka zubo masa kafin yace" _Abbu lak'ad mata Khadeeja_ "Abbu Khadeejah ta rasu.... "Sulewa Abbu ya tashiyi a k'asa sabida tsananin tashin hankalin da ya shiga, kallon As'ad yake kafin yace" ka fad'a mun gaskiya As'ad..... kuka ya kubcewa dattijo Abbu, Rungume hoton ta yayi tun tana yarinya kaman zai maida hoton cikinsa yana fad'in Ya _sageeraty ya Bintee ya habibty_... Sunbatu ya rink'ayi yana fad'in" _La'kad zalama nafsee_ na zalunci kaina zalunci mafi muni, na zalunceki keda mahaifiyarki Khadeejaty, gashi kema kinbi hanyar databi... "Dago kai yayi yana kallon As'ad kafin yace "Ina suka koma ina zan samu jikokina na gansu. "As'ad cike da tausayawa yace" A yanda nayi binkice mutumin Africa ta aura sai dai bansan wacce k'asa bace a Africa kuma bayan mutuwanta ya tattari 'ya'yansa sun koma can k'asarsu... "Abbu ya share hawayen idanunsa yana shafa hoton da hannunsa yake fad'in" As'ad idan ta kama ka zagaya k'asashen Africa dan nemo zuri'an da d'iyata ta bari inaso kayi shi, inaso a samomun 'ya'yanta don a yanzu su kad'aine farin ciki na. "As'ad ya gyada kai cike da rusunawa yace " An gama Abbu, Intercom ya ciro a aljihunsa yace ma guard su fara processing visa na k'asashen Africa one by one... (Ni kuwa Samy nace kaga masuyi da gaske, idan bakayi bani waje 😄)..... *Nigeria* _(Abuja)_ "Cikeda tashin hankali ta kuma dialing lamban Safwan, jin ya d'aga yasata sauk'e ajiyan zuciya, kan yayi magana ta soma fad'in" Safwan lafiyanka kuwa... "Cikin ko in kula yace" ban gane ba meke faruwa, Laila ta kwararo masa duk bayanin da Yussy ta mata. "Safwan ya sauk'e ajiyan zuciya kafin yace" wann yarinya akwai shu'uma dukda na bata kud'i sama da one million bazai kashe bakinta ba. "Laila ta goge zufan da ya keto mata dukda sanyin AC dake ratsa d'akin tace" Nidai Safwan kawai ka amince ka aureta kar ta tarwatsa mana jin dad'in rayuwar da muke ciki. "Safwan ya fuzar da iska kafin yace" Let me handle this, zan sameta, karma kisa ma ranki damuwa, duniya yanzu muka soma cinta da tsinke. "Laila dai har lokacin a razane take, da k'yar ta iya furta toh shikenan sai naji feedback daga gareka, barin tashi na shirya My Engr na hanya... "Kwalliya Laila tayi sosai cikin wani tsadadden leshi wanda a ido kawai kasan yaji kud'i, duk wann kwalliya datayi ogan nata baice tayi kyau ba, wann abu na damun Laila yanda koda wasa Engr bai tab'a furta mata kalman so ba, ita kam ta lura kaman mata basu gabansa. (NI kuwa Samy nace kece dai Laila baki sani ba, Zuciyan Engr ba *Mallakin ki bane Mallakin Fateemah ce*). "Washe garin dawowan Engr daga Singapore Sadiq ya tattaro documents d'in yazo har gida dan su gana. Kaman daga sama ya hango Nadee tsaye wajen Ostrich tana basu abinci, murmushi yayi a ranshi yake raya yanda Nadiya ke son jimina, a hankali ya k'arasa yanda take. "Zuciyarta ne ya raya mata Sadiq na wajen, da sauri ta juyo nan kuwa zarginta ya tabbata, ido hud'u sukayi da juna, da sauri ta had'e rai zata tafi yayi saurin shan gabanta yana binta da kallon k'auna yake furta" Kar ki tafi ki bar zuciyan data aminya da k'aunarki, Nadee laifi me na maki kike punishing d'ina the most hardful way, ware hannayensa yayi ganin bazata masa magana ba yasa sa cewa "Alright fine idan so kike na durk'usa kan gwiwoyina na baki hak'uri na fad'a maki ina tsananin k'aunarki fine sai nayi.... "Ni bance ka durk'usa mi....... Kan tayi shiru ta gansa gwiwoyinsa k'asa yana fad'in" Nadiya Nazif Mumtaz I love you since from tje very time I set my eyes on you, pls accept my proposal. "Hannu tasa tana rufe bakinta fuskanta full of surprise bata tab'a zaton watarana namijin da take so zai mata haka ba, da sauri ta soma fad'in "big bro pls ka tashi, pls... "Murmushi Sadiq yayi kafin yace" No Princess bazan tashi ba sai kin amsa min you love me...... "Fitowan Engr daga sashensa ne yasa Sadiq mik'ewa cike da kunya, Nadiya ma kunyar taji. "Engr dayagama ganin komai babu wanda yakaisa farin ciki, kasancewar Sadiq surkinsa hakan ba k'aramin dad'i zai masa ba. "Sadiq yayi saurin k'arasawa yanda Engr yake... "A'a Sadiq ka iso, cewan Engr. Rusunawa Sadiq yayi kafin yace " Eh daddy, Nadiya ta k'araso sai faman sunne kai take tana twisting 'yan yastun hannunta tace" Daddy sannu da fitowa, da murmushi Engr ya shafi kanta yace" Yauwa sweetheart, maza kice ma Ammah na fita, na shiga na samu tana sallah, gyad'a kanta tayi cikeda ladabi tace"A dawo lafia daddy. "Daddy dama kan maganar wad'ancan documents d'inne, Engr ya dubi agogon hannu sa kafin ya d'ago ya dubi Sadiq yace" Accountant ka rik'e takardun a hannunka kawai, inada meeting yanzu da FCT minister, idan yaso zan nemeka sai muyi maganar. Sadiq ya gyada kai cike da rusunawa yace okay daddy barin dubo Cimon din, kai tsaye Sadiq ya wuce kiran Cimon ya fito da mota.... "Safwan ya dubi yussy yace " Haba Yusra ina kike tunanin zan kwasheki na kaiki, ko mun auri juna hankalinmu bazai tab'a kwanciya da juna ba, sabida kowa zai ringa tunanin d'an uwansa yana ha'intarsa, dama kin nemi wanine kika aura, ni kuma na maki alk'awarin komai na bikin zanyi, kama daga kayan d'aki zuwa shagulgulan biki. "Taunar cwingum dinta taci gaba da yi kafin ta tuntsure da dariya, galala ta kalli Safwan kafin tace" Waye ya soma sakani a wann hanyar idan ba kai ba, ai babu wanda ya dace na aura sai kai, fasik'i ai sai fasik'a, bama wann ba, wa kake tunanin zai aureni a garin nan, kaima kasan bazan samu mijin aure ba bayan kai, tunda tare muka fara sai mu k'arasa ko yaya kace patner. "Fuzar da iskan bakinsa yayi gamida cire hulan kansa kafin yace" Wai ma yaya akayi kikasan sirrina ne Yusra. "Dariya tayi harda shewa kafin tace" ashe ba bariki kakeyi dani ba, a wallet dinta naga DNA test da aka maka da Azeeza tun tana 'yar shekara biyu. Kai Safwan wllhi rufin asirinka kenan ka aurni ko kuga b'aranbarama. "Zata bud'e marfin mota yayi saurin rik'o hannunta yace" Shikenan naji zan nemeki duk abinda ake ciki, but pls don't exposed my little secret kinji. "Murmushi Yussy tayi tana kanne ido kafin tace karka damu your secret is safe with me, sai najika. Hura masa iska tayi a fuska kafin ta fice. "Safwan ya dake starryn mota yana furta" Ohh shitss, yanzu yaya zanyi da wann jarabebbiyar yarinyar. Kasa nemo solution da yayi yasa sa kunna mota ya soma tafiya. *********************************** "Kullum Ahidjo sai yaje Caf ya samesu, Deejah kuwa tana ganinsa take tafiya, a yau Ahidjo yayi abinda ya bata mamaki wanda har take tunanin k'ila da gaske ya canza, wasu mazane suka tasamma cin zarafin wata yarinya, Ahidjo ya masu dukan tsiya yayi saving yarinyar. "Wann dalili yasa yau ta d'an sauraresa. "Deejah wllhi zanyi komai idan zaki soni, ya fadi fuska cike da damuwa... "girgiza kai tayi kafin tace" No ni babu shirin soyayya yanzu a rayuwata. "Ahidjo ya kuma yin fuskar tausayi kafin yace" idan akan Irfan ne, *Mallakin wata* ne a yanzu, shi yanacan yayi aurensa yanajin dad'insa da matarsa, ya barki a nan har yanzu kina dakon soyayyarsa. "Har ranta taji zadin kiran Irfan *Mallakin wata* da yayi, a fili murmushi tayi kafin tace" Irfan bashi yak'ini ba hasalima ni nak'isa, mikewa tayi ta dau jakarta kafin tace" ban shirya yin wata magana ayanzu ba.... "Kaman daga sama ta tsinkayo muryar Ahidjo yana fad'in" Deejah idan kikaji na mutu to babu shakka kece sanadi, da sauri ta juyo tana dubansa, kan tayi magana sai gani tayi ya suri car keys dinsa yana gohe hawayen fuskarsa yace" Na tafi, zan tafi na kashe kaina sabida soyayyarki..... "Da sauri ta shiga kiran sunan sa inaa bai tsaya ba kai tsaye mota ya shige ya fita aguje..... "Dafe kanta tayi tana salati... "Oh ni Deejah shikenan ban iya komai ba sai hurting mutane, what if ya kashe kansa, runtse idanunta tayi hawaye masu zafi suna zubo mata, wann wani irin jarabawa take fuskanta a rayuwa... Take zuciyarta ta soma jero mata addu'o'i..... *Katsina* _Daura_.... "Malam ya gama jero duk addu'o'in da zaiyi, ya mikz'awa Hajja Umma ruwan maganin na addu'o'i yace insha Allahu wann idan an shafe mata fuskarta dashi shikenan, ayoyin Alqura'ani ne na karya sihiri da duk wani asiri, duk randa tayi ido hud'u da wanda ta sani la shakka hankalinta zai dawo.... "Hajja tayi godiya sosai wa malam ta karb'i maganin hannu bibbiyi..... "Kwana biyu da faruwan wann al'amari Hajja Umma ta sahwarci Mamie kan a koma da Dada gida wala'allah watarana zatayi tozali da wanda ta sani..... Hakan kuwa akayi, Mamie da Sadiq harma da Ruqayya sukazo tafiya da Dada, yanda Hajja Umma ta tada hankali saidai a saka auren Ruqayya da Sadiq, tunda mahaifan Ruqayya suka rasu ta d'au alwashin had'asu aure da Sadiq. "Da k'yar Sadiq ya shawo kan Hajja Umma kan idan yayi magana da uban gidansa sai a saka ranan. Da wann zance Hajja Umma ta hak'ura. Queensamy ce👌🏽 [8/28, 14:13] Umar Dalha: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 71 *©Sameena Aleeyou.....✍🏽* _Queen Samy Novels Forum......📖📚_ *National Hospital Abuja*...... "Ammi hankali a tashe ta kuma neman layin Dad din Ahidjo har lokacin idonta na kafe kan Ahidjo wanda yaji ciwo sosai sakamakon hatsarin mota da ya tapka. "Secretary din Dad ne ya d'au wayan dan lokacin Dad na cikin meeting, Cike da masifa Ammi take fad'in" If don't want your self to get fired ka bashi waya muyi magana, banza sha sha kawai. "Cike da rusunawa secretary din ya soma bawa Ammi hak'uri, dan yasan Ammi idan ta fad'i magana toh fa ta zauna, dan Senator ba k'aramin tsoronta yake ba. "Hankalin Dad a tashe ya bar meeting d'in ya nufo asibiti..... tun daga nesa da ya hango Ahidjo hankalinsa ya tashi, Jamila what happened to Champ me ya samesa. "Ammi rai a murtuk'e tace yo ni ina zan sani, nima waya akamun aka ce nazo nan asibitin, an samesa a gefen bridge yayi accident..... "Ahidjo ya bud'e ido daga suman da yayi ya waresu tass kan iyayensa. Da sauri suka soma rige rigen rungumesa suna tambayansa jiki. "Auchhh! Yake kan fad'i dan rungumansa da sukayi sun fama masa ciwon. "Dad yace" Champ me ya faru da kai, Ammi tace" baby me ya sameka, what cause the accident? "Murtuk'e fuska Ahidjo yayi kafin yace" Dad Ammi, am Okay now, ni Deejah nake son zuwa na gani..... "Kallon juna sukayi kafin suka ce wacece kuma Deejah? "Ahidjo yace" 'yar gidan Engr. Nazif Mumtaz..... She's the love of my life, wnn accident da kukaga nayi saboda ita ne, tace bata sona, kuma wllhi idan ban aureta ba, kunji na rantse kashe kaina zanyi...... "Salati Ammi ta soma, yayinda Dad kebin Ahidjo da ido. "Da sauri ta toshe bakin Ahidjo kafin tace" Baby ka daina fad'in haka kasan kai kad'aine d'anmu we can't afford to loose you, ai yazo ma gidan sauk'i idan dai d'iyar Engr, kasha kuruminka, a yau zanje da batun neman aurenka gida. "Ahidjo ya mik'e ko zafin ciwon baiji ba yace really mum, murmushi ta masa kana tace" Ofcus my Precious, komai zan maka a duniyan nan. "Dad ya shafi kansa yace" Champion you shouldn't have done that, da zuwa kayi ka sameni da batun. "Ahidjo ya turo baki yace" Dad kai always baka da time ne ai, baka zama dani, baka san damuwata ba, baka san me nake ciki a rayuwa ba, always meetings commitments you don't have time for your only son, yanzuma dabadon ance maka ina gadon asibiti ba rai hanun Allah da baraka zo ba. "Ammi ta yamutsa fuska tace "Baby kayi hak'uri kasan Dad dinka politician ne sai a hankali. "Dad ma hak'uri ya kuma bawa Ahidjo kafin yace" Champion am truly sorry, I promise you zan kashe gaba daya schedules dina na wann week din na zauna da kai naji problems dinka, snn zanyi iya k'ok'arina naga Engr Nazif ya baka d'iyarsa. I'll make it up to you I promise kaji Champ. "Murmushi me cike da ma'anoni Ahidjo yayi kafin yace" thanks Dad you are the best Dad on Earth. Likita ne ya shigo yayi discharging Ahidjo daga nan suka wuce gida baki d'aya..... "Yamma nayi Ammi ta kira k'awarta Hajiya Farida ta rakata gidan Engr. Hakan kuwa akayi. "Ammah suka samu da batun, Ammah tayi shiru tana nazari kafin tace" Um um kunsan yaran yau idan suka ce basu son abu to barinshi shi yafi alfanu amma bacin haka Ahidjo ai ya wuce wann a gidan nan, mu masu fita mu nema masa ne ma. "Hajiya Farida tace" Pls Hajiya wann had'i akwai alkhairi acikinsa, 'ya'yan manya sai y'a'yan manya, idan muka biye na yaran yau sai suje su kwaso mana talakawa suce su suke su aura, kinga irin wann had'i ai shi yafi alkhairi..... "Kan Hajiya Farida tayi shiru suka jiyo sautin kukan Ammi mahaidiyar Ahidjo tana fad'in" Shikenan yace wallhi mutuwa zaiyi idan har ba'a aura masa ita ba.... "Hajiya Farida ta soma bawa k'awarta hak'uri yayinda jikin Amma yayi lak'was sosai. Ammah ta mik'e kafin tace kiyi hak'uri Hajiya Jamila, barin kira maku yarinya kuji daga bakinta dan bazamu tak'urata ba... "Daga can Deejah ta tsaya jiki a mace tana kallon babban mata tana kuka sharshar da hawaye. Ammi tana hangota ta k'arasa gabanta da sauri ta durk'usa gamida kama k'afafun Deejah tana kuka take fad'in" Dan Allah Deejah ki amimce zaki auri tilon d'ana Ahidjo, dan Allah karki bari na rasa tilon d'ana sabida ke...... "Kan Deejah yayi mugun d'aurewa, wani irin abune wann, bazata iya jure ganin babban mata durk'ushe haka gabanta tana kuka ba...... "Da sauri ta shiga k'ok'arin d'aga Ammi tana fad'in" Dan Allah ki daina durk'usa min ki daina kuka..... "Ina kaman cewa tayi Ammi ta k'ara kukan.... "Saosai take kuka tana fad'in" bazan tashi ba sai kin amince zaki auri Ahidjo, a sabida ke yayi had'arin mota, yanzu kuma ya tabbatar mun kashe kansa zaiyi idan baki amince da aurensa ba, ki taimaka mun kar na rasa sa....." "Hankalin Deejah sosai yayi mugun tashi, itakam bata son Ahidjo snn wann baiwar Allah ta bata tausayi, da k'yar ta iya furta mama ki tashi naji na amince ZAN AURI AHIDJO. "Kaman a mafarki haka Ammi taji batun nan ta mik'e tana godiya ma Deejah gamida rungumeta. "Ammah ta kalli fuskar Deejah cike da tausayawa tasan kawai amincewa tayi sabida tausayi ba har cikin ranta ba.... "Sanda Ammi takai wa Ahidjo wann labari gani yayi tamkar a film, nan da nan ya rok'i Dad a san yanda za'ayi a saka bikin nan da sati biyu. "Dad din Ahidjo ya tafi har gidan Engr sun jima suna tattauna lamarin yanda Dad din Ahidjo ya rok'a asaka bikin sati biyu masu zuwa. "Su Hajiya Farida an had'a lefi na gani na fad'a an kai gidan Engr Nazif Mumtaz. Ammi kuwa sai yad'awa take d'anta zai auri 'yar president na M&M Builders. Hankalinta ya kwanta Ahidjo ya zab'o kyakkyawa d'iyar masu arziki...... "A b'angaren Deejah fah, gaba d'aya abun ya dameta, shikenan ta amince da auren Ahidjo, shikenan Irfan ya tabbata ba *Mallakinta* bane. Anya batayi ganganci ma rayuwarta ba.... shin wai tanada wani zab'in da yafi wann ne, wasu hawaye masu zadi suka shiga zubo mata...... ******************************** "Sadiq zaune gaban Engr, yayi gyaran murya kafin ya soma fad'in" Sadiq abunda uasa nayi kiranka shine naji daga bakinka shin kana son Nadiya. "Sadiq ya d'an sosa k'eya kafin yace "Eh Daddy, I luv her with all of my heart. "Engr yace Alhamdulillah, jiya nayi mata magana na tambayeta wa take so dan ina so a had'a aurenta dana 'yar uwarta Khadeejah, ta tabbatr mun kai take so.... "Tunani Sadiq ya soma wacece Khadeejah kuma?... Muryan Engr ya dawo dashi yanda yake fad'in" Sadiq na *Mallaka* maka Nadiya d'iyata ta zamto matarka ta sunnah, zanyi komai da izinin Allah, kaidai kawai naka ka sanar da magabantanka nan da sati guda mai zuwa za'ayi biki......"Sadiq da murna ya gama lullub'esa shinnda gaske Nadiya zata zama *Mallakin sa* da sauri ya rusuna ya soma godiya wa Engr. "Engr ya murmusa kafin yace" kafi k'arfin wann a wajena Sadiq, inajinka tamkar Irfan koda bani na haifeka ba.... "Hankalin Sadiq yayi mugun tashi sanda ya tuno da batun Ruqayya... "Kaman daga sama ya tsinkayo muryan Daddy yana fad'in" Kar ka damu Abubakar nasan da batun Ruqayya 'kanwarka da kuke soyayya, Nadiya ta sanar dani kuma ta buk'aceni da na tsaya maka har Allah ya *Mallaka* maka su duka biyu, dan haka ba zallan Nadiya nake nufin zaka aura ba, harda ita Ruqayyan, za'a had'a bikin duka rana guda..... " Sadiq bai iya k'arasa sauraren batun daddy ba, Allah sarki wani irin so Nadiya ke masa, tana son farin cikinsa fiye da nata, duk kishi irin na Nadiya ta hak'ura ta zab'i farin cikin sa fiye da nata. "Goge hawayen idonsa ya soma, Engr ya shiga buga kafad'unsa cike da tausayawa, kafin yace " cikin gidaje na na *unguwsr Apo* ka zab'i guda d'aya mai section biyu ka soma renovating. "Yanzu kam Sadiq ya razana da karama da mutunci irn na Engr Nazif, hak'ik'a ya mance zafin maraici da ya d'and'ana tun bayan had'uwarsu. Sosai yayi godiya wa Engr gamida jero masa addu'o'i na samun nasara. "Koda yaje wa Mamie da batun saida ta zudda 'kwalla, dole ta tashi takanas ta tafi har gidan Engr tayi masa godiya, Ammah kuwa sosai wann abu yayi maata dad'i, dukda Engr ya d'auke komai ma Sadiq hakan bai hanasa had'a kayan lefe daidai gwargwado aka kawo ba. "A b'angaren Ruqayya fah, taci kuka kamanmzata mutu, yanzu da wulak'anci da cin mutunci ace rana d'aya za'a d'aura aurenta da kishiyarta kuma ak'ofan gidan su kishiyar. "Badiyya kuwa sai faman zugata take yanda k'arshe suka yanke shawarin zuwa gidan boka a basu maganin kashe Nadiya.... "Kallon katin yake da mugun mamaki, zuciyarsa ta shiga barazanar tarwastewa, a guje ya mik'e ya nufi upstairs ya dauko keyn motarsa. Azee ta sha gabansa kafin tace" Haba my one ka k'yaleta tayi aurenta mana tunda dai cewa tayi bata sonk...... "Had'iye maganarta tayi sanda taga kallon da ya watsa mata. Bai kuma cewa komai ba ya fice daga gida.... "Yanda yake falfala gudu bisa titi zai tabbatar maka yana cikin tsananin tashin hankali, hango motar Ahidjo da yayi pake k'ofan wani shopping mall yasa sa saurin cin birki ya fito a guje ya nufi mall d'in.... can ya hangosa yana zuba kaya cikin basket. "Kaman daga sama Ahidjo yayi tozali da Irfan fuska babu walwa.... "Murmushi ya sakar masa kafin yace " Buddy what's up....... Kafin yayi shiru yaji sauk'ar naushi a gefen fuskar sa wanda zaida yakai sa k'asa...... Queensamy ce👌🏽 [8/28, 14:14] Umar Dalha: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 72 *©Sameena Aleeyou......✍🏽* _Queen Samy Novels Forum......📖📚_ " Jan Ahidjo Irfan ya shiga yi har ya fito dashi wajen mall d'in" wata wawan naushi ya kuma kai masa nan take jini ya soma fita daga hancin Ahidjo... "Irfan ya cukumo wuyar rigarsa yana huci yake fad'in" How dare you! How dare you Ahidjo, how dare you betrayed me just like this......" Let go of me!!!!! Ahidjo ya fad'i gamida fincike wuyar rigarsa, hannu yasa ya shafi hancinsa yaga jini, mugun kallo ya watsa wa Irfan kafin yace" banci amanar ka Dude, in fact taimakon ka nayi abin ka gode mun ne, Irfan shiyasa tun farko nak'i yarda da shawarinka, what saida na yarda nabi son zuciyarka zaka juyan baya... ..... "Bai rufe baki ba Irfan yakai mai wata naushin, da sauri Ahidjo ya rik'e hannunsa yana girgiza kai yake fad'in" I've had enough Irfan, auren Deejah kuma bazan fasa ba.... "Tsalle Irfan yayi ya tokare sa a ciki da k'afarsa, tuni Ahidjo ya rik'e cikinsa da 'yan hanjin suka soma sujayawa..." 'Dagosa Irfan yayi da kwalan rigarsa yana huci kaman zaki yake fad'in" You Coward bance ka aureta ba dating nata nace kayi, but you proof to who you really are, you are nothing but a Coward Ahidjo, you live to regret this, Mark my Words..... "Daga haka yayi jifa dashi yayi wucewarsa zuwa motarsa, da gudu ya finciki motar ya bar street din. "Kanne ido Ahidjo yayi yana bin motar da kallo har ya b'ace masa kafin yayi murmushi yace" Let's see who will win among us.. daga haka ya mik'e ya nufi motarsa shima..... " Kaman daga sama Nadiya ta kansa fuskan nan nasa tayi jazur haka idanunsa, baki na rawa ta soma fad'in" Sann sannu da zuwa ya Irfan, gyad'a mata kawai yayi kafin yasa kai ya wuce..... "Kallo tabisa dashi zuciyarta na tambayanta anya lafiya... "Deejah na d'aki tana gwada kayansu da Nadiya ta karb'o masu a d'inki kawai sai jin an banko k'ofa tayi.... duk a tunaninta Nadiya ce " Da tsiwa ta soma fad'in" Woo what again Nadiya, gashi dai kin matsa mun na gwada kayan fine na gwada will you pls leave me in pe...... ta karashe maganar tana juyowa had'i da bud'e hannaye" Muryarta ne ya sark'e sanda ta gansa cak tsaye jikin k'ofa, tsanin tashin hankali ne zalla a fuskar sa... "Duk da tashin hankalin da yake ciki hakan bai hanashi ganin tsan tsan kyaun da tayi ba, OMG kayan sun karb'e ta cikan suranta ya kuma bayyana.... "da sauri ya kauda kai hefe, Deejah kuwa saurin jawo mayafin dake gefenta tayi ta rufa a jikinta. Ganin Irfan na matsota yasata fara ja da baya dan yanzu tsoronsa take tunda yayi kissing nata. "Saida ta isa jikin bango kafin ta tsaya cak. Take mayafin yayi da k'fafunsa... yana mata mugun kallo kafin ya ciro card d'in ya nuna a face d'inta yace" Saboda wann d'an iskan kika k'ini, banji mamaki ba, k'ila kun jima kuna soyayya ban sani ba, if not why the sudden wedding, kun jima kuna ha'inta ta. Fine, but let me remind you wann aure da zakiyi you'll never have peace, I ruin it and make your damn life miserable just like the way you ruined my life. Kallon face d'inta yayi yanda yaga tsan tsan tsoro ya nuna, jin fuskarsa dap da nata yasata saurin runtse idanunta.... "Kallon pink lips dinta yayi, da sauri ya runtse idanu gamida had'iyan miyau.... "Tana jin sanda ya fice daga d'akin gamida rufo k'ofa da I'arfi..... "Sai snn ta bud'e idanun ta gamida zama gijif a kan gado, ganin Irfan a yau ta tayar mata da mik'in soyayyar sa, hawaye suka shiga zarya a fuskarta sanda ta tuna shikenan yanzu Irfan ya tsaneta baya sonta, gashi zatayi aure, shikenan da gaske bazasu kasance a tare ba, durk'usawa tayi tana kuka mai tsuma rai... nan Nadiya ta shiho ta tarar da ita ahaka, durk'usawa tayi gamida rungumeta ta shiga rarrashinta, Deejah ta rungume Nadiya sosai tana kuka take fad'in" Nadiya I lost him forever, he'll never come back to me, na rasa Nadiyaaa.... kuka mai k'arfi ya kufce mata... sosai Nadiya taji tausayin su itada Irfan, dan shima taga ficewarsa daga gidan cikin tsananin tashin hankali...... "A parlor ya zauna, abubuwa suka shiga dawo masa, kama kansa yayi dan ji yake kaman a cire a rabasa da shi ko zai sami sauk'i.... "Kaman zararre haka ya soma fad'in" Why this why all this, why is this happening.... "Azee dake tsaye saman stirs tana kallonsa, take taji hawaye ya ciko idanunta, da gaske Irfan bazai tab'a sonta ba, gashi dai ta auresa amma har yanzu bai zama *Mallakin ta* ba, why this, take zuciyarta ta soma raya mata Deejah Deejah ce sanadin da yasa baya sonki. Zuciyarta na tafarfasa, wani tsanar Deejah ne ya kuma tokare mata mak'oshi, she can't stand her, she really needs to get rid of her, koda kuwa hakan na nufin ta rabata da rayuwarta ne. Murmushin k'eta tayi a bayyane kafin ta saita kanta ta k'arasa wajen Irfan. "Rungumesa tayi ta baya ta soma masa salo tana tambayansa meke faruwa.. "A hasale ya d'ago yana mata mugun kallo kafin ya daka mata wata tsawan da saida ta birkice.." Get out of my sight, idiot, get out I said... "Jiki a sanyaye ta mik'e dan kuwa tasan kad'an ne da aikinsa ya lallasa mata duka tsiya, stirs ta haura da gudu ta fad'a d'aki ta shiga rusa kukan takaici...... *Three days to Biki* "Hajiya Farida ta dubi Delu me mata aiki cike da mamaki tace" Delu ban gane ba, da gaske kike kodai k'aryarki da kika saba. "Delu tayi murmushi kafin tace" wllhi Hajiya ikacin gaskiyata nike fad'a maki, Deejah ba 'yar gidan bace, a gabanmu aka kawota Orphanage cik7n tsumman goyo, k'arewarta gefen bola aka tsimce ta mahaukaciya ta yasar da ita, kinga kuwa tabbacin ma shegiyace kenan . "Hajiya Farida tayi dariya gamida tafe hannaye kafin tace" To kuwa bazata tan'a sakuwa ba, tabb lallai kam "yo ina k'awata tasan da wann zance, duk a tunaninta d'anta ya zab'o matar nuna ma sa'a 'yar dangi 'yar gidan masu hannu da shuni... "Delu ta kwashe da dariua kafin tace "wllhi Hajiya nasha mamaki danaji kina cewa 'yar gidan masu ku'di, yo da 'yar talakan ne ma akwai sauk'i akan wacce mahaukaciya ta jefar da ita, kinsan dai mahaukaci dole wanine ya d'irkq mata ciki ta haifa ta jefar... "Mik'ewa Hajiya Farida tayi kafin tace" ashe dai da rabon Yesmin zata auri Ahidjo, barinki gani yanzu zan tafi gidan. "Mayafin ta ta d'auka da makullin mota ta fice... ta nufi gidan k'awarta hajiya jamila... "Yesmin d'iyar Hajiya Farida ce, wacce tayi k'aurin suna wajen shaye shaye da mama samari, a maleysia ta gama karatun ta, zata kai tsaran su Ahidjo, sabida tsaban shaye shayenta idanunta har juyewa sukayi, duk wani shaye shayen Ahidjo da iskancin sa a bayan Yesmin yake, tunda ta dawo daga maley ta k'yallq ido kan Ahidjo, shi kuwa atafau yak'i yarda baya sonta, tsananin son da iyayensa suke masa yasa su watsar da zancen, dan basu k'aunar abinda zai b'ata ran Ahidjo,, Hajiya Farida babu yanda batayi da aminiyarta ba, karshe dole ta hak'ura.... "Mik'ewa Ammi tayi gamida dafe hannu biyu a k'irji tace" Shegiya! Shegiya fah kika ce Hajiya Farida,....... QueenSamy ce 👌🏽 [8/28, 14:14] Umar Dalha: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 73 *©Sameena Aleeyou......✍🏽* _Queen Samy Novels Forum.....📖📚_ *Assalam readers kaman yanda na baku hak'uri na rashin jina da bakuyi ba kwana biyu, hakan ta farune sakamakon 'yan wasu matsaloli da suka kunno kai, Amma yanzu insha Allah komai ya koma normal zakuna jina akai akai da izinin Allah. Allah ya bamu ikon idda wannan littafi lafia dani daku masu karantawa.. #1luv* "Zufa ya shiga ketowa Ammi tako ta ina, girgiza kai taci gaba dayi kafin tace" Yo dama ba d'iyar Engr Nazif bace,... "Haj Farida ta kuma tab'e baki kafin tace" ba d'iyarsa bace, hasalima kwanakin baya d'ansu yaso aurenta suka hana sa lokacin kun tafi Turkey keda Sanata, shine yanzu bari su lik'awa d'anki. "Burauban can salatin gauro, cewar Ammi, mik'ewa tayi gamida d'aukan mayafi ta dubi k'awarta tace" tashi zama bata same mu ba,... "Haj Farida ta mik'e fuska fall murna take fad'in ina muka nufa. Ko amsa Ammi bata iya yi ba sai saukowa daga bene data soma, tun daga k'ofa take doka kirawa driver ya fito da mota. "Haj Farida ta dubi Delu tace" Maza tashi mu tafi kece shaida, su Delu jiki na rawa an sami shigewa ta mik'e tabi bayan Hajiya Farida..... "Basu zarce ko ina ba sai gidan Engr Nazif Mumtaz, tun daga waje Ammi da Haj Farida ke doka ruwan bala'i da masifa,.. "Laila na tsaka da faman gyaran d'akin mijinta taji hayaniya yak'ici yak'i cinyewa, tuni ta lek'o ta window dan gane ma idonta abinda ke faruwa aikuwa babu shiri ta nufo downstairs. "Ammah da Hajja na parlor sukaji hayaniyar suma suka fito... "Deejah da Nadiya dake kulle d'aki ana masu gyaran jiki tuni suma suka nufo waje... "Huci kawai Ammi take yi tana karka'da k'wank'wanso haj Farida na tayata. "Ammah baki na rawa tace "Lafiya haj Jamila... meke faruwa. "Laila taiyi saurin cewa mu shiga daga ciki mana...." Haj Farida ta katseta ta hanyar dakartawa da hannu kafin tace" ba zama mukazo yi ba, kayan d'anmu muka zo ansa mun fasa auren...."Daidai lokacin da Deejah da Nadiya suka iso wajen......"Idon Deejah ya sauk'a kan Delu, a fili ta furta Deluu... "Gaba d'aya suka juyo suna dubanta, Ammi ta watsa mata harara kafin tace" wann shine tabbacin ba k'arya Delu ta mana ba, kunsan juna tuntuni, d'ana yafi k'arfin auren shegiya maras asali balle tushe....." Maganganun Ammi ya girgiza zukatansu, Babu kaman Deejah wacce Jiri ke shirin kada ita, a zuciyarta ta maimaita kalman _"Shegiya maras tushe balle asali, shin itace shegiyar???_.... "Haj Farida taci gaba da fad'in" mun riga munsan komai, ashe ita ba 'yar gidan nan bane, farko ai d'ankune me sonta, shine kuka hanasa aurensa kuka lanjab'a wa namu d'an....." Laila kaman ta zuba ruwa a k'asa tasha dan farin ciki, wani kallon k'yama ta soma bin Deejah dashi... "Ammah cike da b'acin rai ta dakawa haj Farida tsawa" Ke maras kunya maras tarbiya, kar ku sake kuyi tunanin zaku shigo har cikin gidan nan ku muzanta wani...." karan da Deejah ta sakene ya dakatar da Ammah, tuni Deejah ta fad'i sumammiya, Nadiya tayi saurin rik'ota cikeda tashin hankali, Ammah ta dawo kan Deejah tana ambaton sunanta, tuni Hajja da Nadiya sun tallafe Deejah sun shige da ita cikin gida.... "Su Ammi kuwa basu fasa rashin mutuncin da suke kan zubawa ba, Laila ta yab'e baki ta dubesu tace "kunmin daidai dan ko nice bazan bar d'ana ya aureta ba..." Haj Farida ta watsa mata harara kafin tace" ba gulma muka ce ki mana ba, kaya zaku bamu.... "Laila da kanta tayi directing nasu har yanda kayan suke suka shiga jawo akwtuna.... "Hannun Deejah rik'e cikin na Ammah sanda ta farfad'o take fad'in" Ammah dan Allah ku kira min Aunty Larai, ku kira mun Aunty Larai.... daga haka ta kuma rufe ido lupp... Hankali tashe Ammah ta shiga neman layin Larai... kan kace me Aunty Larai ta iso gidan cikin tsananin tashin hankali. "Sunyi jigum jigum a parlor Aunty Larai ta shigo da sallama, cikin tashin hankali ta soma tambayan lafiya babu wanda ya iya amsata cikinsu... jin muryar Aunty Larai a parlor yasa Deejah fitowa, da sauri Aunty Larai ta k'araso wajen Deejah, zata rungumeta Deejah tayi saurin dakatar da ita ta hanyar d'aga mata hannu kafin ta soma fad'in" Asalina nakeso ki fad'a mun....."Gaban Aunty Larai yayi mugun fad'i, tunda suke da d'iyarta Deejah bata tab'a mata tambaya makamanciyar haka ba, "Aunty Larai tad'an sha mur kafin tace" wane irin tambaya kike mun Khadeejah, wani asalinki ne baki sani ba, na sha fad'a maki a zaizayan k'asa aka tsinceki......" Da sauri Ta katseta ta hanyar dakatarwa da hannu kafin tace" Aunty ki fad'a mun wacece ni, su waye mahaifana, shin da gaske a bola aka tsince ni banida mahaifa, shin da gaske ni shegiya ce maras asali....."Da sauri Aunty Larai ta toshe bakinta hawaye na bin k'uncinsu su duka biyu harma da sauran mutanen parlor su Ammah Nadiya da Hajja, idan ka d'auke Laila wacce ke binsu da kallon k'ask'anci....."Aunty Larai taci gaba da fad'in" Ke ba shegiya bace Deejah, kinada mahaifanki..." Cikin tsawan da batayi zaton zai fito mata ba ta furta" then where are they, ina suke ina kika tsince ni?..... Aunty Larai ta rik'e hannayenta suka zauna bisa carpet kafin ta soma fad'in" Deejah 'yata, na jima ina b'oye maki wann dad'dd'iyar sirri sabida tsananin sonki da nikeyi, amma yanzu lokaci yayi da zan sanar dake. "Shekarun baya da suka shud'e, watarana na fito daga Orphanage na fito wajen sana'ata kenan, na hangi wata mahaukaciya tana nak'uda, na tausaya mata sosai, nan na k'arasa na taimaka mata har Allah ya sauk'eta lafiya, ni nasa hannu na d'auke ki sandan kika fad'o duniya, lokaci guda Allah ya jefa mun k'aunarki cikin raina, nayi saurin nad'eki cikin zani na nufi Orphanage dan banyi nisa ba dama, nan na mik'aki hannu abokan aikina na sanar dasu komai, snn na buk'aci su taimaka min mu koma wajen mahaukaciyar nan mu taimaka mata, hakan kuwa akayi, saidai kash.. sanda muka wajen bamu tarar da mahaukaciyar nan ba ta tafi....."kuka ya kuma kufcewa Aunty Larai, Deejah wacce hawayene kawai na tausayin kanta da rayuwarta ke bin k'uncinta, ta kasa komai sai hawaye, sai yanzu take tuna mafarkanta da wata mahaukaciya, ashe ita 'YAR MAHAUKACIYA CE kenan da gaske batada uba, tunda mahaukaciya kowa na iya tsareta yayi alfasha da ita...."mikewa tayi kaman zararriya ta shige d'aki a guje ta maida k'ofa ta rufe, durk'ushewa tayi wajen ta shiga rusa kuka mai tsuma zuciya........ "Babu yanda basuyi ba Deejah ta bud'e k'ofa tak'i bud'ewa, Aunty Larai kuwa kuka take sosai tareda danasanin fad'a mata wann sirri, su Ammah kuwa tausayi da al'ajabi ne ya cika zuciyoyinsu, sai snn Ammah ta tuna da batun masu d'aukan kaya, Laila tayi caraf tace" wllhi Ammah kar kiga irin hak'urin da na basu amma fir sunk'i yarda dole suka kwashi kayansu dan naji suna cewa zasu had'a da hukuma idan ba'a basu ba..." Ammah ta sauk'e ajiyan zuciya kafin tace" Shikenn yamafi sauk'i dan wann ko anyi auren babu kwanciyar hankali, Allah yasa hakan shi yafi alkhairi, ai dama ba sonsa yarinyar keyi ba, su suka tak'ura sai an basa, tunda haka suka zab'a shikenn, Allah ya bata wanda yafisa..." A fili Laila ta amsa da ameen a zuciyarta kuwa cewa tayi _Ba ameen ba, itada aure har abada_..."(kuji makirci irin na Laila). "Suna fitowa da kaya basu zarce ko inaba sai gidan Hajiya Farida, Yesmin na zaune parlor taga ana shigowa da kaya mommy na directing nasu, da mamaki take bin kayan da mommy da kallo, baki sake tace mommy wad'an nan kayan fa, mommy ta mata alama da ido kan ta tattara kwalaban totalin din dake center table, da sauri ta tattara ta watsa bayan kujera, tana ganin Ammi tayi saurin k'arasawa ta rusuna tana k'k'arin gaisheta, Ammi fuska fal fari'a ta d'agota gamida rungumeta tace" Tashi tashi my inlaw,..." kaman a mafaeki haka Yesmin taji, wai Ammi ta kirata her inlaw, wayyo Allahn ta dadi kasheta, shikenan da gaske zata zama *Mallakin* Ahidjo,... " "Yesmin da ita aka karb'i kayan lefenta, Ammi tace zata turo Ahidjo zance, Yesmin da mahaifiyarta ranan tamkar sallahn su haka suke ji dan farin ciki, burin su ya kusa cika..... "Ko kad'an Engr baiji dad'in abinda ya faru ba, koda ya d'aga waya ya kira Senator Dad din Ahidjo sai ce masa yayi, shikenan shi babu abinda zai iyayi, idan matarsa ta yanke hukunci shikenan ya zauna, ran Engr ya kuma b'aci, ace namiji ya koma sakare bashida Say a gidansa sai abinda macce tace" girgiza kai yayi gamida fuzar da isa ya shiga tunanin ina mafita.... "Ahidjo ya galla wa Ammi wata harara kafin yace" Why Ammi, Why kin kuwa san abinda kikayi, sarai kinsan irin wahalan dana nasha kafin na samu amincewar Deejah, and now you ruined everything, kuma ma wai kina ce min Yesmin zan aura, yarinyar da babu partyn da bata zuwa a Malaysia Bushiya ma ake ce mata karewar iskancinta......" Ammi ta daka masa tsawa da fad'in" Yin min shiru sakare kawai, sabida ta shanyeka ko, ka fad'a mun me Yesmin ta rasa da zaka k'ita, Allah yasa itace uwar karuwan Abuja saika aureta, idan yaso idan an aura maka ita, ka kashe kanka...."Da mamaki Ahidjo ke kallon Amminsa, tun tasowarsa bai tab'a cewa yana son abu bai samu support dinta ba sai wnn karan...." mikewa yayi yana huci kafin yace" Ammi I swear you must pay for this... "Harara Ammi ta watsa masa kafin tace" duk abu da zakayi kayi amma kam inaji ina gani bazan barka ka auri shegiya ba..... "Saida ta bari gari yayi shiru sosai ta mike ta dau paper da biro tayi rubutu, a hankali ta fito daga d'akinta ta nufo downstairs, daidai kan center table ta ajiye note din da tayi, tana share hawayen idanunta ta nufi k'ofa a hankali, haka da sand'a ta bud'e karamin k'ofa ta fice, saida ta k'arewa Gidan kallo, kafin ta furta... " ku yafe mun but I really have to do this, bana da sauran feature a rayuwata, gwara nayi nesa daku dan tun zuwana nake saka ku a damuwa, share hawayenta ta kuma yi kafin ta soma tafiya... "Wani irin razana yayi wanda yasa sa farkawa babu shiri, a fili ya furta Dee, da sauri ya dau wayarsa ya duba pass 12, shabiyi ta wuce, dafe kansa yayi wanda ya shiga sara masa, zuciyarsa ta gaza kwanciya, yana son sanin halin da Deejah ke ciki, lambar Nadiya ya shiga dialing, ,... "Saida ta razana da ganin wayar yayan nata at this hours, tana d'agawa taji muryansa cike da tashin hankali, da sauri ya soma fad'in" Nadee ina Dee take..."Nadiya tayi d'an mika kafin tace" wllhi yaya you scared me, tana 'dakinta, ta k'i budewa kowa d'akin, so yake ya tambayi me aka mata amma kuma gani yake bashida wann lokacin, cikin sauri yace" Oya jeki dubo mun ita... "Zatayi magana yace" just go straight banson complain and don't hang the phone oya jeki ina jinki...." mikewa tayi tana ture turen baki kafin ta zura slippers dinta ta bud'e k'ofa ta nufi d'akin Deejah.... "Ido Nadiya ta ware cike da mamaki sanda taga d'akin a bud'e, da sauri ta k'arasa ta shiga kiran sunanta tana buga k'ofan toilet... "K'irjin Irfan yaci gaba da dukan uku uku yana me sauraren Nadiya dake kiran sunan Deejah...cike da tashin hankali ya furta whare is she Nadiya.... "Girgiza kai Nadiya ta soma tamkar yana ganinta kafin tace" bata d'akin, am afraid she's gone. ?.... "WHAT???? ya furta da k'arfi kafin ya diro daga saman gadon, yana tambayarta ina ta tafi, what's going on there? Ya karashe maganar yana zura jallabiya. "Nadiya da gaba daya ta zama lost, ta soma fadin, I don't know yaya.... da sauri Irfan yace Okay gani nan zuwa keep searching the house, daga haka ya katse wayar yayi saurin zaran car key.... "Azee dake kwance dakinta dan kwana biyun nan ta kasa gane kansa, sai ganin sa tayi ya nufi downstairs, a razane ta karasa gabansa tana tambayarsa " My one ina zaka at this hours lafiya... " Ko kallo bata ishe sa ba yasa kai ya fice...... QueenSamy ce...👌🏽 [8/28, 14:14] Umar Dalha: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 74 *©Sameena Aleeyou....✍🏽* _Queen Samy Novels Forum.....📖📚_ "Gudu yake bisa kwalta kaman me shirin barin gari, bai damu da yanayin da gari yayi na shiru ba kasancewar dare ya soma ja, 'kirjinsa na ci gaba da barazanar tarwatsewa, shi kadai yake sumbatu tamkar zararre, "No no Dee, I can't loose you, I just can't, wata zuciya ta soma tambayar sa kodai ta fasa auren Ahidjo ne, if not meyasa kurum zata bar gidan, toh wai ma kan wani dalili zata tafi.... "lokaci guda ya sake dialing numbern Nadiya izuwa lokacin gaba d'aya ahalin gidan sun tashi suna kan neman ta suna jimami, Engr tuni yayi waya ya sanar da hukuma masu patrol...... "Tafiya take tana hawaye, kalman na kuma yawo a kwanyanta da dodon kunnuwanta _She's a Barster shegiya ce ita, bata da uba_ wani sabon hawaye ya shiga wanke mata fuska..... "Wasu samaruka ne guda biyu zaune can k'asa da layin daga gani kasan 'yan zauna gari banza ne, d'aya ya tab'a d'aya yana nuna masa Deejah wacce bata san da mutane ba, hasken streetlights ya haske ta fes suna kallonta, da sauri suka mik'e suna washe baki suka soma binta. "Gabanta ne yayai mugun fad'i jin kaman ana biyota, nan ta soma sauri gashi yanda suke babu mutane sosai a wajen... "Cikin muryoyinsu na 'yan shaye shaye suka soma fad'in" 'Yan mata tsaya mana, tsaya mu baki makwanci munsan irinku bakuda shimfid'a.... sosai ta soma gudu gudu nan taji suma sun soma, karanto duk addu'an da yazo bakinta take tana me ci gaba da kuka...."Kaman daga sama ta hango hasken wutan mota ya haske su....nan ta soma addu'an Allah yasa me motan nan ya taimaketa.... "Cikeda tashin hankali ko parking me kyau baiyi ba ya diro daga motan lokacin samarukan sun cimmata sun soma k'ok'arin d'aukanta, ihu take tana neman taimako kan kace me sun toshe mata hanci da powder, luu ta fad'i sumammiya nan d'ayan yayi saurin azata a kafad'a.... " A guje ya k'araso wajen yana fad'in" let go off her, let her go...wani wawan naushi Irfan ya sake ma guda d'ayan saida ya fad'i sumamme tuni ya saki Deejah ta fad'i k'asa, aiko d'ayan na ganin haka yayi saurin janye d'an uwansa yana k'ok'arin guduwa... "Cikin sauri Irfan ya shiga jijjigata yana kiran sunanta inaa bata amsawa, nan ya shiga fadin" you'll be fine Dee, no you can't leave me, Dee I still do luv you, I luv you......shiru yayi sanda ,ya lura da k'ofofin hancinta yanda suka bud'a mata powder, d'aukarta yayi tamkar baby ya saka bayan mota, kafin ya bud'e driver seat ya soma driving, tadiya kad'an sai ya juya yaga halin da take ciki, tunani yashiga yi, " Shin waima meye yasata gudawa wann karan, toh shima Ahidjon ta fasa aurensa ne, kasa nemo amsar tambayansa yayi dan haka gaba d'aya ya maida hankalinsa ga tuk'i.. "Gaba d'aya da mugun mamaki suke kallon Irfan sanda ya bud'e marfin mota ya fito da Deejah d'auke a hannunsa kaman baby, Azeeza na gefen laila sunyi famm kaman zasu fashe, wato kan wann shegiya karuwan ya fice yana b'arin jiki, cewan Azee cikin ranta,..."Laila kuwa kallon anya kina amfani da magungunanki tayiwa Azeeza. "Su Ammah dasu Hajja suka k'arasa, suka hau tambayar Irfan lafiya ina ya samota, Engr na da sauri ya fito jin hayaniya yanda yake amsa intercom da Chief of Defense Staff, "Irfan bai ajjiyeta ko inaba sai kan doguwar kujerar parlorn Ammah, ya dubi Nadiya yace kawo bargo a rufa mata she's having fever, da sauri Nadiya tayi yanda yace. "Engr ya k'araso yana tambayan me ya faru a ina aka sameta, sai snn Irfan ya mik'e har lokacin idanunsa suna kan Deejah kafin ya dawo da dubansa ga ahalin mutanen dake wajen ya fad'a masu duk abinda ya faru..." Bud'an bakin Azee sai cewa tayi, Kaima dai my one ai da baka kula ka d'aukota ba, tunda rayuwar da ta zab'a wa kanta kenan........." Wani mugun kallon da Irfan ya watsa mata yasata had'iye maganarta. "Irfan ya k'arashe fad'a masu komai, kafin yace" but Daddy Ammah meke faruwa ne har ta fice a daren nan wanda ba don Allah ya tsare ba da bumusan me zaije yazo ba,.. "Gaba d'aya hamdala sukayi idan ka dauke Azee da uwarta Laila... "Kan kace me Laila tayi caraf ta soma fad'in" Uhm wai dan iyaln gidan Senator sunzo sun amshe kayan lefensu sumce d'asu ya fasa aurenta dan asalinta ya bayyana wann shi ne yasata yanke shawarin guduwa, shegiya ce ita batada asali uwarta mahaukaciya ce a bola ta haifeta....."Enough Laila, Engr ya daka mata tsawa kafin yaci gaba da fad'in" da girmanki da hankalinki zakina fad'in munan kalamai kan 'yar uwarki musulma, Deejah tanada iyaye, mune iyayenta mune danginta, kar na kuma jin koda wasa kin fad'i abu makaman ciyar haka akanta, ranki zaiyi mugun b'aci, daga haka Engr ya fice daga parlorn dan ransa yakai mak'ira wajen b'aci. Nadiya kuwa dad'i taji har ranta yanda Daddy ya sille Laila, dama ta sane mata daga ita har 'yarta. "Irfan kuwa har ransa yaji zafin munan kalaman da laila ta fad'i gameda Deejah, meyasa iyayen Ahidjo zasu muzanta ta, batayi Deserving haka ba girgiza kai yayi kafin ya dubi Ammah dake shafe ruwa a fuska yace" Ammah you need to take good care of her... ya k'arashe maganar yana duba agogon hannunsa, gyd'a kai kawai Ammah tayi ba tareda ta furta komai ba, dan yau itama taga rashin hankalin Laila a fili "Kofa ya nufa kafin yace zan dawo da safe insha Allah... da sauri Azee tabi bayansa tana fad'in saida safe mommy, ko iya amsata Laila batayi ba dan takaici. "Kamar munafuka haka tasa hannu tana k'ok'arin bud'e marfin motan, wani mugun kallo yake watsa mata kafin yace" Da uban wa ya kawoki, ko tare dani kikazo, wama ya baki izinin fita in the first place hum??? "Kasa amsa masa tambayarsa tayi ganin yanda fuskarsa ta koma jazur, "tsawa ya kuma daka mata koba dake nake magana ba, uban waye ya baki izinin fita cikin daren nan.. "Kwallan munafunci ta soma sharewa kafin tace" wllhi na razana ne sanda naga ka fita cikin sauri shiyasa nayi tunanin zuwa gida. "Gajeren tsaki yayi dan yama rasa kan wani dalili yake tambayarta, duk da matarsa ce, bud'e marfin mota yayi kafin ya dubeta yace" ki koma a yanda kikazo amma ba'a motata ba, and let me warn you for the last time, duk randa kika kuma sa k'afa kika fita bada sani na ba toh a bakin aurenki, useless kawai, daga haka yasa kai ya fice daga gidan a guje.. "Tsayuwa cak Azee tayi tana binsa da kallo kaman ta saka hannu aka ta runtuma ihu ko zataji sanyi, wai duk sabida me Irfan ke wulak'anta ta, wata zuciya tace mata Deejah.. A fusace tasa kai ta shige sashen Laila fuuuu. "Sun k'ule a d'aki ita da d'iyarta Azeeza, jimami suke ganin mazajensu na neman kufce masu duk kuma dalilin wann tsinanniyar yarinyar Deejah, wai shin yaya zasuyi su rabu da ita gaba d'aya ne, dole su nemo hanyar rabuwa da wnn jarabebbiyar wacce gaba d'aya sun rasa ita d'in *Mallakin Waye*... "Washe gari koda Azee ta koma gida bata sami Irfan ba ya tafi office, dama tasan hakanne zata kasance. Zama tayi bisa sofa tana wani girgiza k'afafu sanda ta tuna kusan kwana sukayi suna neman yanda zasu b'ullo wa lamarin, k'arshe suka yanke shawarin zuwan wajen bokansu cikin satin nan.... "A b'angaren Deejah, fah sosai wann karan Daddy ya mata fad'a dukda lallashin ta da yayi ya nuna mata idan dai har ta d'aukesu iyaye toh ta mance komai. "Ammah ma lallashinta tayi ta kuma nuna mata suma iyayenta ne, snn kan magan nan aurenta kar ta saka komai ranta, komai muk'addari ne daga Allah, Allah yasa hakan shine mafi Alkhairi..... "Hawayen tausayin kanta da soyayyan ahalin gidan Engr shi ya wanke mata fuska, su Nilam ne suka shigo cikin shirin tafiya sch gaba d'aya suka rungumeta... "Ammah da Nadiya suka bisu da kallo cikeda tausayawa.... ********************************* "Haraban gidan cike yake mak'il da mtane 'yan d'aurin aure, banda busa da hargowar mtane baka jin komai, Azee da Laila a sace suka samu suka fice daga gidan dan niyyanr su ta zuwa gidan bokan su, hayaniyar jam'a bazai bari a fahimci basa nan ba.. "Ammah ta dubi Engr tace" Nazif anya hukuncin da ka yanke yayi daidai, gyd'a kansa yayi kafin yace" insha Allah hakan shine daidai, zamuga alkhairinsa daga baya. Shiru Ammah tayi kafin tace" Toh Allah yasa hakan Alkhairi ne...... "Mikewa yayi ya sab'a babbar rigarsa kafin ya fice filin d'aurin aure.. "Tana zaune gefen Nadiya can k'uryar d'akin Ammah, dukda ta sani cewa an fasa aurenta amma haka kurum ta tsinci kanta da fad'uwar gaba, zuciyarta bata gama yankewa ba saida taji marok'a suna ambato sunanta dana Nadiya a matsayin amare, toh kodai marok'an basusan anfasa nata auren bane.... "tunaninta ne ya yanke sanda taga Ammah ta shigo da fareren lafayya guda biyu Aunty Larai na biye da ita tana rangada guda, Ammah ta umarcesu dasu tashi su shirya..."Kallon mamaki Deejah ke binsu dashi da k'yar ta iya furta " Aunty irin kayan amarya fa kike umurtana na saka. "Aunty Larai ta murmusa kafin tace" kema amryarce maza ku shirya ina nan dawowa, daga haka itama tabi bayan Ammah, gaba daya suka fice... "Kallon Nadiya tayi fuska cikeda alaman tambaya, Nadiyan ma kallonta tayi dan bata fahimci komai ba..zatayi magana Nadiya ta girgiza mata kai alamun a'a kafin tace" Dee ki shirya kaman yanda suka umarce mu. Jiki a sanyaye hawaye na bin k'uncinta ta soma saka laffayar.... "Kan kace me zance ya gauraye cikin gida tsakanin ma'aikata, ai Engr Nazif ma kansa ya d'aura aure da Deejah, tuni Zulai ta d'au waya ta shiga neman layin Laila. "Laila suna kan hanyarsu ta shiga Garko taga wayar Zulai, a hasalae ta soma mata magana, zancen dataji zulai na fad'a mata ne yasata kurma wani uban ihu tana zame gyalen kanta..... QUENNSAMY CE👌🏽 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 75 *©Sameena Aleeyou...✍🏽* _Queen Samy Novels Forum....📖📚_ "Azee ta dubi Laila tace" Momy wai lafia miye kiketa sunbatu ke kad'ai, Laila bata iya amsata ba sai kallon Kamilu driver d'inta na sirri tayi kafin ta malmalo masa wata ashar tace" Kamilu dan ubanka idan bazaka tuk'a motar nan ba ka bani na tuk'a, "Kamilu duk ya daburce ya soma fad'in" Hajiya hanyarce bata da kyau amma ai yanzu zamu isa... duk gudun da Kamilu keyi Laila gani take kaman ba tuk'a motar yake ba, duk wani sanyin ac dake tashi cikin motar hakan bai hana zufa karyo mata ba tako ta ina, "Azee dai tab'e baki tayi dan tun jiya take fama da ciwon ciki, gashi yanzu kaman ciwon k'aruwa yake neman yi, dan haka bata kuma bin takan Laila ba... "Mintuna k'alilan ya kaisu gidan Boka Wargaji, Wargaji yana ganinsu ya kwashe da wata dariya kafin yace" an sanar dani kuna hanya, Laila dai har lokacin bata koma daidai ba, kan su fad'i meke tafe dasu tuni Wargaji ya labarta masu abunda ya kawo su, nan fah Shedan ya masu jagora suka kuma yarda da aikin wargaji, "Laila dai tayi tsur tsuru jin Wargaji bai ambata mata batun auren Deejah da Engr ba, dan haka tuni ta ware baki ta soma fad'a masa iyaka abinda taji.... wata dariya Wargaji ya bushe dashi kafin yace" Bana tsamman mijinki shi ya auri yarinyar nan, saidai koma waye ya aureta hak'ik'a makusancin ku ne, hasashe na yak'i nuna mana waye tak'amemmen mijin yarinyar, "Yanzu me kuke so ayi. Wargaji ya tambaya. "Da sauri Azee tace" kawai a kasheta ni kurum jikina na bani nawan mijin ta aure mun. "Wargaji ya bushe da dariya kafin yace" Kasheta bamai yuwuwa bane, kurwarta yanada tsananin k'arfi bisa rik'o da Alqur'ani da tayi, kudai canza wani abin... "Hankalin Laila ya d'an kwanta tunda wargaji yace mata ba mijinta Deejah ta aura ba, amma dai dukda haka akwai sauran fargaba atattare da ita, "Azee ta dubeta fuska fal damuwa tace" Momy na shiga uku idan Irfan ta aura, shikenan kashina ya bushe dama yaya balle ta shigo gidan...."Tsawan da wargaji ya daka masu ne yasa su yin tsit suna saurarensa.... "Wata magani ya ciro cikin wani kwasko ya mik'awa Laila kafin yace" Ungo karb'i wann duk yanda za'ayi ki zuba mata a ruwa ko abinci idan taci shikenan zata mutu, idan kuma bata halak'a ba, sharad'i biyu ne, Ko ni na mutu ko kuwa asirinku ya tonu.... "Girgiza kai Laila tayi cikeda tsoro kafin tace" um um boka ba lallai na tirsasa mata ci ba da asirina ya tonu ai gwara taci gaba da rayuwarta ko 'yan daba ne nasa su kashe min ita.... "Dariya wargaji yayi kafin ya mik'o masu k'ok'o mai cikeda ruwa a ciki... gabansu ne yayi mugun fad'i ganin fuskan Irfan da Deejah sun bayyana a ciki...."Wanene wann mutumin, ya tambaya cikeda karaji..."Azee baki na rawa tace mijina ne...." Wani dariya wargaji ya kumayi kafin yace" Toh wann shine mijinta shine aka aura masa ba tareda saninsu ba. "Mik'ewa Azee tayi tana kutuntumo ashariya, kaman wata zararriya haka ta koma, saida wargaji ya daka mata tsawa guguwa ya kewaye wajen kafin ta nutsu ta zauna. Rungume Laila tayi ta fara rusa kuka. "Tuni Laila ta soma rok'on boka wargaji kan ya taimaka masu, wann yarinya muddin Irfan ya zauna da ita toh fah kashin 'yarta ya bushe. "Wargaji ya ciro wani magani kwalba biyu cikin wani bak'in kwasko snn ya mik'a wa Laila yace" Ungo wnn turare ne guda biyu, duka kalolinsu bak'ake... kallon kwalban tayi kafin ta kalli boka alamun tana son k'arin bayani. "Dariya yayi yayi wasu sunbatu kafin ya soma fad'in" Irfan mutumne wanda baya son Kenwa ko kad'an, d'aya turaren da na mik'a maki da hannun hagu da jini da gashin bak'ar Kenwar aljanu aka had'ashi, d'aya kuma dana baki da hannun dama wa 'yarki zaki bada tayi amfani dashi idan tayi amfani dashi Irfan bazai kuma tuna yanada wata mata ba bayanta, ita kuma wancan datayi amfani da had'in bak'ar kenwa toh zai tsaneta har abada ko kusa da ita yaje k'urajene zasu faso masa, kinga daga haka dole ya saketa ya rabu da ita...."Azee tana jin haka ta d'ago tana murmushi... "Boka ya kuma jaddada masu kan kar suyi gangancin had'a turarrukan dan kar a samu akasi, sosai sukayi godiya suka cika masa mararsa da kud'i suka nufo mota... "Ciwon cikin Azee abu kaman wasa sai kuma k'aruwa yake kan su iso cikin gari Azee ta sume masu, hankalin Laila idan yayi dubu ya tashi, a tamanin suka wuce asibiti yanda likita yayi gaggawan karb'anta, gwaje gwajen su sukayi yanda suka gano zunzurutun magungunan hana d'aukan ciki masu k'arfin gaske da take sha sune suka lalata mata mahaifarta, wanda idan ba'ayi minor surgery ba zata iya rasa rayuwarta, koda likita ya fad'awa Laila hannu ta saka aka ta shiga rusa kukan babu mai rarrashi...... "Misalin k'arfe 8:30pm suna zazzaune gaban Daddy sosai yayi masu fad'a da nasiha me ratsa zuciya dukda har lokacin Deejah bata san waye mijin nata ba, a nasihar da Engr ya mata shine tayi hak'uri da zab'in da ya mata insha Allah zataga alfanun hakan, abinda ta sani kawai shine takan tsinci kanta da matsanancin fad'uwar gaba, kuka sosai sukayi sanda aka tattara su don kaisu gidajensu, Ammah dasu Hajja ma saida sukayi kukan, Nilam kam dole tare da ita aka tafi kai Deejah gidanta. " Sadiq me amare guda biyu, wato Nadiya da kuma Ruqayya, Nadiya na lullub'e cikin yelwataceccen mayafinta daga ita sai wata course mate dinsu Haiza,.. "D'akin Ruqayya kuwa daga ita sai aminiyarta Badiyya, Badiyya ta ciro maganin da suka karb'o gidan boka ta mik'awa Ruqayya tace" toh na gama nawa saura naki, idan ba kuma so kike ki zama 'yar kallo a cikin gidanki ba, kina ganin wann amaryar taki tamkar balarabiya haka take, kika kuskura kika barta da mijinki sunanki sorry. "Wani dariya Ruqayya tayi me juya idanu kadin tace" haba k'awata ai kema kinsan idan dai kan wann ne na gohe saidai nayi lecture ma wasu, Badiyya ta mik'a mata hannu suka kashe, (Allah sarki duk wani huduba da nasiha da Mamie tayi wa Ruqayya k'awar banza ta wargaza mata su, Allah ka bamu abokai na k'warai ameen). "Shiru yayi gaban Engr bayan ya gama masa nasihan shima, jikin Irfan gaba d'aya yayi sanyi, ganin lamarin yake tamkar a mafarki wai yau Deejah ta zama *Mallakin sa* anya da gaske ne, ko kuwa dai d'ayane daga cikin mafarkan da ya saba. Muryar Engr ya dawo dashi yanda yake masa nasiha kan ya rik'e matansa duka biyu da amana banda nuna fifiko, Allah yayi mana jagora. Da k'yar Irfan ya iya amsawa da Ameen kafin Engr yace maza kaje ka sami iyalanka dare yanayi. Irfan yayi masa sallama kafin ya fice. "Laila cikeda tashin hankali take duban Dr bayan ya gama masu bayanin Azeeza bazata tab'a haihuwa ba itada Hajiya Karime ne gaban likitan, wani tsuka Hajiya ta buga kafin tace "Yo saime dan bazata tab'a haihuwa ba shine kike wani sallalami kike cewa kun shiga uku, babu ukun da muka shiga, kaga likita baki kawai zamu had'e ace wa mijinta da 'yan uwansa ciki ne da ita, watan haihuwa nayi ka nemo mana jarir ka bamu shikenan an kashe wutar magana, Likita ya kwashe da dariya dan yaga abin nayine kafin yace" Zan maku wann aiki amma akwai kud'i, Laila cike da zumud'i tace" Dr name the price babu matsala, kan kace me sunyi Deal da Dr komai ya tafi yanda suke so.. "Sai lokacin Laila ta sami zarafin kiran Engr tana kuka take fad'a masa Azeeza ce babu lafiya ta sume a wajen biki amma yanzu haka tana asibiti, Engr cike da tashin hankali yake tambayarta asibitin da suke. Cikin sauri ya tafi sashen Ammah don sanar da ita gashi lokaxin Irfan ya fice.. "Ahidjo ya kalli Safwan kafin yace" Dukanmu mun rasata tana can ta zama *Mallakin sa* "Wani dariya Safwan ya kwashe dashi kafin yace" yaro dai yaro ne, wata waya ya ciro a aljihun sa kafin ya shiga nunawa Ahidjo videos da pictures na Deejah a club, Ahidjo baki sake yake kallon Safwan, murmushi Safwan yayi kafin yace" bazan b'ata kudirina ba, muddin Azeeza zataji dad'i toh sai yanda k'arfina ya k'are wajen mata yak'i, wad'an nan videos da pics yanzu zasu ziyarci mijin Deejah. Kan kace me Safwan ya shiga forwarding ma Irfan through internet..... "Hankali kwance yake driving, jin k'aran text mssges na shigo masa yasa ciro wayar, ganin whatsapp ne dan haka bai damu da bud'ewa ba, Amigo ya tsaya sayyan snacks yanda ya had'u da Sadeeq sai tsiya suke ma juna barinma Sadeeq dashike Irfan ya zama inlw dinshi, Sadeeq yace guy kaga tafiyata biyu ne ke jirana, Irfan ya murmusa baice komai ba, yaci gaba da jidan abinda yake d'iba. Jin k'aran sak'o yak'i k'arewa yasa sa bud'e sak'wannin yana gani........"Innnalillahi wa inna ilaihirraji'un, mene wann yake gani, meke shirin faruwa dashi, Deejahn shi ne a club tsakiyan maza tana rawa suna shigewa jikinta, kai ko shakka babu itace, jiri ne ya soma d'iban sa sanda yaga wani video na blue film ga fuskarta b'aro b'aro ya bayyana masa............. Queensamy ce👌🏽 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 76 *©Sameena Aleeyou.....✍🏽* _Queen Samy Novels Forum....📖📚_ *#TEAM IRFANDEE* "Jiri ne ke shirin kada Irfan, why is life always like this, does he really have to suffer for life, meyasa rayuwa take zuwa masa a haka, tun bayan rasuwar mahaifiyarsa rayuwa ta juya masa, tun zuwansa Nigeria yake experiencing horrible tragedies why is all this happening, why why...."Durk'ushewa yayi wajen kan gwiwoyinsa ya shiga kuka kaman k'aramin yaro, saida yayi mai isan sa kafin ya mik'e ya nufi motarsa, da k'yar da taimakon Allah Irfan ya samu ya isa gidansa, bai san dalilin da yasa sa zuwa gidan ba, all he knows is that he want to ask her, he really needs to ask her. Zama yayi a mota ya kasa fita dan idan akwai abinda a yanzu yadi tsana toh kallon fuskar Deejah ne wanda a da yafi komai masa kyau da birgesa, a b'angare guda fuskarta cikin wnn blue video din yafi komai masa ciwo, inama fuskar mutumin yafito sosai ta yanda zai ganesa da ko a ina yake sai ya bisa ya kashesa murus har lahira, wata zuciya tace wann d'aya kenan daka gani ka sani maza nawa tayi haka dasu, wani d'aci da k'una ya kuma ziyartar zuciyarsa.. "Tunda aka sakata a wann d'akin ta kasa yane mayafin fuskarta balle tasan yanayin wajen, zuciyarta kuwa bata sarara ba wajen bugawa da sauri da sauri, shin ita d'in *Mallakin Waye* shin waye aka aura mata, wann tambaya tafi komai d'aga mata hankali, kaman daga sama taji an bud'e k'ofar da k'arfin gaske... "Take k'irjinta ya soma barazanr tarwastewa sakamakon bugu da sauri da ya k'aru, shiru taji na d'an sakanni , k'amshin turaren datajine ya tabbatar mata ita d'in *Mallakin Waye* murmushin da batayi zato ba shi ya kufce mata, a hankali ta furta *Master* kaman wacce aka zabura tayi saurin yane mayafin fuskarta dan tabbatar wa idanunta... "Shid'in ne da gaske, ido hud'u sukayi da juna saidai yanayinsa da yanayin kallon da yake mata yasa gaban mummunar fad'uwa wanda bata tab'a yin makamancinsa ba, idanunsa sunyi turning to red kamar garwashi, haka nan farar fatar jikinsa ta koma tamkar jan gauta, fuskarsa kuwa kaman anyi masa albishir da jahannama babu alamun annuri a tattaredashi. Da sauri ta sauk'e mayafin sabida tsaban razana, toh meke faruwa?. "Bata gama tunani ba saiji tayi ya yane mayafi da k'arfin gaske gaba d'aya ya fad'i k'asa. Kallon k'yama Irfan ke binta dashi kafin ya soma girgiza kai yana fad'in" Tambaya d'aya nazo na maki, and pls be honest with me, ki gaya min gaskiya kar kimin k'aryarki da kika saba. "Banbarak'wai abin ya mata me Irfan ke nufi, wani k'arya......"tunaninta ne ya sark'e sanda ya nu a mata video na rawanta a club, muryarsa ya daki dodon kunnuwanta sanda yake fad'in" Is that you in this video? Shiru tayi banda hawaye babu abinda ke bin fuskarta,.. "Murmushin takaici Irfan yayi ganin yanda tai masa shiru tana hawaye. "Matsowa daf da ita yayi ya kama fuskarta k'asar hab'arta yana huci yake fad'in" Ki fad'a mum kece ciiin videonan???? "Shk'an da yayi mata sosai ya matseta har kaman bazata iya magana ba, jefata kan gado yayi... ganin yana k'ok'arin haurowa gadon yasata saurin mik'ewa cikeda firgici tana kuka sosai ta shiga matsawa end d'in gado, kafin ta isa k'arshen gadon yasa k'afa ya take k'afafunta, "Kallonsa take tana girgiza kai alamun ya k'yaleta, wani murmushin takaici yayi kafin yace" kar kiyi tunanin ni Irfan zan kusance ki ne, kar kiyi tunanin tsaftacecce kamata zai had'a jiki da nakine, me zan samu a jikin karuwa irinki, wacce maza da dama sun kwasa abinda zasu kwasa, me zan samu a jikin sauran club......"Kallon mamaki Deejah ke binsa dashi har lokacin hawaye na bin k'uncinta, she just couldn't believe it wai Irfan ke jifan ta da munan kalamai irin haka, girgiza kai ta soma da sauri tana kuka me tsuma rai kafin ta soma fad'in "Ni ba karuwa bace, kar ka sake jifata da munanan kalamai irin wad'an nan... "Wani mugun kallo kawai yake jifarta dashi kafin yace" me sunanki bayan karuwa,.. "Hawaye take mai tsuma rai kafin tace"Kwarai nice cikin video din but that wss then, kuma wllhi ban Allah ne shaidata ban tab'a bin maza ba.,,...."'Daga mata hannu yayi alamun dakatarwa kafin yace" I've heard enough, kin amsa min tambayata, yanzu true color dinki ya fito, sassauta murya yayi kafin ya soma fad'in" Why Deejah why, why did you lie to me, why did you make me believe that you were a decent girl, why Deejah, you made a fool out of me, meyasa kika sa na fara sonki why.... Kukanta ya tsananta I zuwa lokacin, "Dago kai tayi tana dubansa, gani tayi siririyar hawaye na bin k'uncinsa, jijiyar tsakiyan goshinsa tayi green shar ta tashi, girgiza kai yaci gaba dayi kafin yace" Kin cuce ni kin zalunce ne da kika b'oye min real identity dinki, that you're a prostitute. Now I hate you more than Ever, you are a disgusting to me, you are nothing but a piece of trash, nayi nadamar dawowa 'Kasata, nayi nada saninki a rayuwata, nayi nadaman fara soyayya dake, you have no idea how much I hate my self for loving you. Ya d'an rank'wafo da kansa daf da jik'ekk'en fuskarta wanda tamkar an wanke da hawaye kafin yace" Abu guda zan fad'a maki ki bazan sakeki yanzu ba sai na shayar dake d'acin rayuwa, I'll make your life miserable, sai kin gwammaci mutuwa da rayuwarki a gidana... "Dan murmushi yayi da gefen bakinsa kafin yace" WELCOM TO HELL, daga haka yasa kai ya fice daga d'akin..... "Innalillahi wa inna ilaihirraji'un" abinda bakinta ya iya furtawa kenan kafin taji gwiwoyinta sun gaza d'aukarta, zamewa tayi suuu a k'asa, hawaye na ci gaba da ambaliya a fuskarta, itakam anya batyi wani laifi mai girma wa ubangiji ba yake punishing nata haka, ita kuma kalan jarabawarta kenan a rayuwa, watak'ila bata da ranar jin dad'in, tun haihuwarta a wahala take har zuwa girmanta, wanda take tunanin shine farin cikin rayuwarta ya juye mata monster, why all this, kame bedsheet tayi ta cukwikuye waje guda tana ci gaba da kuka maras sauti, inama Allah ya d'auki rayuwarta yanzu watak'ila zatafi samun sauk'i, wata zuciya tace mata bai kamata ga musulmi yake addu'an halak'a ma kansa ba, duk tsanani na tareda sauk'i, ki mik'e kiyi alwala ki kai kukanki ga Rabbil'izza babu abinda ya gagaresa, da wann tunani ta mik'e ta nufi yanda take tunanin bathroom ne... "Waje ya koma ya zauna kan wasu kujeru, ya k'urawa hasken wutar lantarki idanu yanda k'wari keta faman shawaginsu, inama yanda k'warin nan basuda wata matsala, inama shima ya nemi matsalolinsa ya rasa meyasa rayuwa take zuwa wa mutane a haka, Kenan tabbas itacema a blue vid dinan tunda gashi tayi confessing, wani sabon kuka yaji na neman kufce masa, duk yanda yaci burin ya bud'e Dee d'insa a leda, ashe wasu sun riga sun rigayeshi, a halin yanzu tafi komai basa kyama, dafe kansa yayi dan wani irin nauyi yaji yana masa.. "Daga can yanda malam Audi me gadinsa yake ya hangosa, tausayin Irfan ya rufesa, gaba d'aya kana ganinsa ya canza tun aurensa da Azeeza, yaro me hazak'a a da yanzu duk ya sukurkuce ya koma wani iri, butarsa ya d'auka yana rayawa a ransa insha Allah bazai tab'a gajjiyawa ba wajen masa addu'a koda babu saninsa. "Yana zaune a wajen har wajejen k'arfe 9:52pm, k'aran bud'e gate ne yasa sa maida dubansa ga gate d'in, toh waye wnn da daren nan..... "Motan can gidansu ne, driver ya gama parking, har lokacin Irfan na nan zaune yana bin motar da kallo, Laila ce da Ammah suka fito rik'e da Azeeza, da sauri Irfan ya mik'e, shi gaba d'ayama ya mance da wata Azeeza sai yanzu, toh me ya sameta, hannayensa sakale cikin aljihu ya k'arasa wajen Ammah ya soma tambaya lafiya granny?... "K'in amsa masa Ammah tayi, Azee kuwa sai dad'a lank'washewa take jikin Ammah, tana wani 'yn k'ararraki a hankali irin tana jin jikin nan... "Ganin sun wucesa babu amsa yasa bin bayansu jiki a sanyaye..... Queensamy ce👌🏽 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 81 *©Sameena Aleeyou....✍🏽* _Queen Samy Novels Forum....📖📚_ "Kiciniyar k'wace kanta ta shiga yi amma k'arfin namiji da mace ba d'aya bane, ko motsa Irfan ta kasa yi. Kan ta an kara ya soma kissing nata passionately, a hankali yake takawa har suka isa kan gado. "Da k'arfin gaske Deejah ta shiga ture sa tana k'ok'arin rik'e towel d'inta kar ya zame. "Irfan kuwa tamkar zakin da ya shekara da yunwa haka yake sarrafa Deejah, ganin bashida niyyan daina abinda yake shirin yi yasata sake masa kuka, inaa gogan ya tafi uwa wata duniyar da zamu iya cewa baijin kira. "Cikin sa'a ya samu dama rabata da towel din dake jikinta, sosai ta tak'ure waje guda tana kuka sosai ga kyarma da jikinta keyi. Wani k'arfi ne lokaci guda yazo mata ta samu ta ture Irfan daga kanta tsoro da firgici gaba d'aya sun nuna a fuskarta. "Idanunsa sunyi jajazur haka nan fatar fuskarsa a galabaice ya d'ago yana mata mugun kallo gami da damk'o wuyarta kafin yace" What's new karuwa? Meye sabo a wajenki, stop pretending like you're verging. Ki bari 'yam mata wanda basu san namiji ba suji tsoron namiji amma ba ke ba Karuwa me kwana a club. Kin d'auka sonki ne ko sha'awarki ne yasa ni yin abinda nayi niyya, ko d'aya kawai dai taimaka maki zanyi dan nasan idan kika fita kika bi wani namijin da aurenki toh babu shakka nima inada zunubi, kinga kuwa da ki fita ki kwaso ma ai gwara na taimaka maki..... "Kalaman Irfan sunyi mugun tab'a mata rai, ta gaji da munanan k'azafin da yake jifarta dashi, hawaye na bin k'uncinta take fad'in" Ni dai ba karuwa ba ce, nasan a baya naje club nayi rawa amma ko kusa ban tab'a saida mutunci na ma wani ba, kuma da kake fad'in taimaka min zakayi ni ban nemi taimakon ka ba, Allah ya sauwak'e min na had'a jiki da kai, kuma kai baka isa ka kusance ni ba, da zaka bani takardan sakina da yafi min komai dad'i......"Kallon mamaki Irfan ke binta dashi, when did she get this nerve, wai Deejah ce ke fad'a masa magana haka, lallai kuwa zai shayer da yarinyar nan mamaki... "Kan ya ankara saiji yayi tana k'ok'arin turesa tana fad'in ya saketa...."Bata gama yin shiru ba taga ya mik'e ya d'aga hannayensa tuni ya cire d'an shirt d'in dake jikinsa, faffad'an k'irjin sa da d'an tsukekken waist d'insa suka bayyana.. mugun kallo yake binta dashi kafin ya soma zuge belt d'in jikinsa,.... "Innalillahi me Irfan ke shirin yi, tsoro da firgici suka ziyarceta runtse idanunta ta shiga yi gami cukwikuye bed cover a jikinta.. "Ta yunk'ura zata gudu tuni yasa k'afa ya take k'afarta, ya rage daga shi sai boxers, Damk'a d'aya Irfan ya mata ta kasa koda motsawa... "Bakinta bai mutu ba fad'i take" Malam ka sake ni nace bana son taimakon...."Kan tayi shiru saiji tayi ya matso bakinta tare da hab'arta daf da fuskarta yake fad'in" Kinbi na waje na titi ma balle mijinki zaki fad'a min da arziki zaki amince koda tsiya...."Kan kace me tuni ya kuma danna bakinsa cikin nata, kaman mayunwancin zaki haka ya cuk'wikuyo boobs dinta abinda yafi komai d'aga masa hankali a jikinta, kokawa sosai suka shiga yi wann karankam babu alamun tausayi a ransa dan d'aga cak yayi gamida jefa tsakiyar gado... "Bakin tsiwa tuni ya mutu nan ta soma rok'onsa yayi hak'uri, magiya take masa ta rok'onsa amma kaman cewa take ya k'ara...... "Wani wawan ihun da sukaji Azee ta k'walla ne yasa mik'ewa daga kan Deejah babu shiri, kana ganinsa kasan a galabaice yake, bai kuma bi takan Deejah ba dan har lokacin Azee kururuwa take, cikin sauri ya saka kayansa kafin ya nufi yanda yake jiyo ihun Azee. "Deejah kuwa mik'ewa tayi jikinta sai kyarma yake dan ta gama razana ta gama sadaukarwa da lamarin Irfan, cikin sauri ta diba kayanta ta koma bathroom ta shirya a can dan gani take kaman Irfan zai kuma dawowa, tana shiryawa tana kukan takaici ita bama abinda ya mata bane yafi bata haushi munan kalaman da yayita jifarta dasu su suka fi komai b'ata ranta. "Rungumesa tsam tayi cikin jikinta tana masa kuka, tun yana lallashi har ya gaji yayi shiru dan dama shi ba gwanin lallashi bane, cikin kuka dan kanta ta soma fad'in" Yanzu my one tafiya zakayi da wancan so called wife din taka ka barni after all kasan inada cikin ka, haba my one dan Allah kar ka tafi ka barni wllhi mutuwa zanyi. "Deejah dake tsaye saman stircase tana jinsu gabanta yayi mugun fad'uwa, what is Irfan planning to do, ina zasuje.... "Muryan Azee ya kuma saketa sanda take fad'in" Haba my one you know I love you even though you don't feel the same for me, but I do luv you and I'm carrying your baby, don't go and leave us pls... ta karashe maganar tana shigewa cikin jikinsa. "Fuzar da iska yayi dan gaba d'aya jinsa yake a tak'ure shi bai iya bada hak'uri ba balle lallashi kuma harga Allah tausayin Azee yake ji, tabbas tasan baya sonta haka take zaune dashi, baya bata wani kulawa dukda cikinsa da take d'auke dashi, a hankali ya kwantar da kanta cikin k'irjinsa kafinnya soma fad'in" Azeeza kiyi hak'uri, nima tafiyar nan baso nake ba, Daddy ne yasa ni dole, aikinsa zanje yi, I promise you koda na tafi we will always keep on touch, I won't neglect you and my unborn child, kinji *Azeeza ta*..... "Yanda yayi maganar ba k'aramin dadinyayiwa Azee ba, cikin sigan shagwab'a yayi gashi ya kirata Azeezar sa, wayyo dad'i kenan Irfan ya fara sonta. "Turo baki ta d'anyi zatayi magana saiji tayi ya sakala harshensa cikin nata, yasan week point din Azee tuni ta biyesa sun lula duniyar ma'aurata....."Cikin sauri Deejah ta bar wajen tana komawa d'aki kifa kanta tayi ta shiga rusa kukan da batasan dalilinsa ba. "Irfan kuwa ba don komai ya biyewa Azee ba sai dan ji yake kaman da Deejah yake tare ya raya hakan a zuciyarsa, ranan Azee taga salo na soyayyarsa wanda bata tab'a gani ba, da haka ya lallasheta har ta amince da batun tafiyan, yace mata badon cikin da take dashi ba da tare zasu tafi. Azee fa ranar babu sauk'i jinta take tamkar sabuwar amarya. "Cikin dare a hankali ya d'aga Azee dake kwance saman k'irjinsa, jallabiya ya zura kafin ya nufi d'akin Deejah, ga mamakinsa sanda ya shiga tana bisa darduma tana nafilfili. "Zama yayi gefe yana jiranta ta sallame, ai kuwa tana sallamewa ta mik'e a guje zata fad'a bathroom, da sauri ya sha gabanta gamida rik'o hannunta, fuska babu walwala yake fad'in" Wato kinga Monster ko bariki gudu, zo nannki zauna magana zamuyi ni babu abinda zan maki kinsan bake kadai nakeda ba. "Jiki a sanyaye ta dawo ta zauna, kallonta yake yana nazarinta kaman ba Deejahn da ada suka sha soyayya ba, lallai rayuwa juyi juyi ne, you should expect un expected. Jin shirun yayi yawa yasata d'ago kai nan suka yi ido hud'u, da sauri ta sunkuyar dan mugun kunyarsa take musamman idan ta tuna abimda ya faru tsakaninsu d'azu. "Kinajina, muryarsa ya daki dodon kunnenta kafin yaci gaba da fad'in" We're going for a trip tomorrow, banyi niyyan zuwa dake ba but Daddy insisted, babu yanda na iya dan bazan masa gardama ba, now I have go with you, zamu tafi k'asar England gobe idan Allah ya kaimu, make sure kin shirya before 8:am so ya rage naki ki shirya dan ni bana african time. Daga haka ya mik'e bai kuma cewa komai ba har ya kai k'ofa ya juyo yace" Saura muje kiyi halinnda kika saba dan can ba kaman Nigeria bane. Daga haka yasa kai ya fice. "Harara ta raka sa dashi gamida jan tsaki, mik'ewa tayi ta kuma tada wani sallan... "Washe gari da kyar Azee ta rabu daga jikin Irfan, ko kallon arziki batayi ma Deejah ba balle taimata sallama, wani kishin mijinta da soyayyarsa ne ya taso mata, duk da tasan Irfan baya kula Deejah amma tana tsoron su kasance su kad'ai antare dan tasan bakin daya furta so toh fah ko shakka babu wann soyayyar tana nan, ita ji take dama batayi k'aryar cikin nan ba datasan haka zata kasance da yanzu da ita Irfan zai tafi Manchester suje su sha soyayyarsu. Motarsu na ficewa da gudu ta shige ciki ta dau wayar ta sanar da Laila su Deejah sun fito tasan sai sunbi gida kafin su wuce airport duk yanda za'ayi tasan yanda zata jefa maganin wajen boka a jakar Deejah. Laila ta tabbatar mata ta kwantar da hankalinta hakan mai sauk'i ne, da wann batu Azee ta sami relief cikin zuciyarta... "Su Ammah dasu Hajja har waje suka rako su, Laila na d'aki duk ta daburce dan ta had'a maganin waje guda, tama rasa wanne ne wanda boka yace mata ta sakawa Deejah, cikin sauri da dik'akai ta dau guda daya tana addu'an Allah sa shine, ta bawa Zulai tace maza taje ta jefa jakar Deejah na hannu, ai kuwa ana rungume rungume da sallama Zulai tai nasaran jefa turaren cikin jakar Deejah. "Irfan ya k'araso daga parlorn daddy waya na manne a kunnensa yake fad'in "Toh Ammah Allah sada mu da alkhairi bari mu wuce airport kar muyi missing flight. Haka suka raka su har jikin Motarsu, suna waving juna su Ammah Hajja da Deejah har suka fice daga gidan...... Queensamy ce👌🏽 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 82 *©Sameena Aleeyou....✍🏽* _Queen Samy Novels Forum...📖📚_ *Shout out to all groups that read Mallakin waye, Na gode kwarai da kulawarku, Allah ya bar k'auna, Queen samy AKA Sameena luves you from here to the end of the universe😍😘* "Tunda take bata tab'a shiga jirgiba sai yau, amma hakan bai hanata gane a *First class* suke ba, ko takanta irfan bai kuma bi ba dama already wayarsa na hannunsa sai faman danne danne yake, dialing lambar Sadiq yayi bugu biyu Sadiq ya d'aga. "Hello guy baku tashi ba, cewar Sadiq daga d'aya b'angaren. "We're about to, ya mai jiki? "Sadiq ya amsa da sauki, "Okay Allah k'ara sauki, ka fada wa Nadiya zamu wuce yanzu, sai munyi waya.., har zaiyi hanging sai kuma ya dan dakatankafin yace" Pls Sadiq don't prostate your self, I know you kar kasa damuwa ma ranka pls, I know you're going through a difficult time but pls try to take things easy okay, komai mukaddari ne daga Allah, da sannu Allah zai bata lafia...."Shiru ya danyi alamun Sadiq na magana can kuma ya dan jiyo ya kalli Deejah wacce keta faman wasa da 'yan yatsun hannunta kafin yace " Tana lafia,.. Okay Guy sai munyi magana take care okay... Daga haka yayi hanging up. "Waya ya kuma yi da alama wayar nashi wann karan business ya shafa daidai lokacin da aka soma announcing kashe wayoyin salula Irfan ya kashe nasa wayan, daga nan aka soma announcing d'aura belt. "Ta wustiyar idonsa yake kallonta yanda take ta faman kiciniyar d'aura belt d'in, d'an gajeren murmushi yayi dan taso basa dariya yanda ta wani daddage k'arfinta, bata ankara ba saijin lallausan hannunsa tayi bisa nata yana k'ok'arin d'aura mata belt d'in" kallonsa take ta faman yi yayi mata kyau cikin suite dinsa sai ka rantse bature ne, sai kaji yana hausa kasan cewa nada jinin bak'in fata, da sauri ta kauda kanta gefe ganin ya gama d'aura mata belt d'in... "Nan akayi announcing jirgi zata tasi lokacin da jirgi take k'ok'arin tashhi sosai Deejah ta razana dan a zatonta hanjin cikinta zai fito waje, daurewa tayi ta tak'ure waje guda gamida runtse idanu, Irfan nata faman aikin kallonta ta wustiyar ido, ko me ya tuna sai girgiza kai kawai da yayi gamida kunna screen din dake gaban seat dinsa bayan jirgi ta daidaita a sama..... "Sanyi ne sosai ya rasta cikin jirgin can tsakiyar, ta tak'ure jikin seat tana baccin azaba dan wani irin sanyi takeji, ta d'an basa tausayi a hankali yasa hannunsa dan saman kansu ya ciro abun rufuwa gamida rufa mata, Deejah taji d'umi harda gyara kwanciya, Irfan ya lura da baturen da tun shigowarsu jirgin ya kafe Deejah da idanu yasan halin mazan turawa da son bak'ak'en fata, a hankali Irfan ya saki murmushi gamida kwanto Deejah cikin k'irjinsa, nan ta kuma shigewa cikin jikinsa danji tayi d'umin ya k'aru. "Ai kuwa baturen nan suna had'a ido da Irfan, Irfan ya sakar masa murmushi gamida d'aga gira sama alamun, "Yes she's my wife, dan murmushi baturen yayi gamida ci gaba da karanta news paper dinsa. "Can ta farka ta ganta cikin jikin Irfan tana bacci shima baccin yake gamida kewaye jikinta da hannayensa, Innalillahi dama jikin Irfan take bacci, k'ok'arin tashi tayi amma saiji tayi ya rik'eta sosai, a hankali ta rufe idanunta ba don taso ba taci gaba da bacci cikin jikinsa..... "K'arfe shida na asuba suka isa K'asar *England* babban birnin *Manchester*, Kamam basune suka sha bacci cikin jikin juna ba, ko kallon arziki bata ishesa ba sanda suka fito daga Arrival, sauri sauri take ta faman binsa dannkar ya b'ace mata ga wani azaban yunwar da takeji dannita bata iya taci abincin cikin jirgin ba, tana ganinsa ya tsaya da wani bature suna magana ashe me taxi ne, k'arasowa wajenta mutumin yayi gamida karb'an luggage d'inta gamida sakawa bayan booth. Tana ganin Irfan ya shige motar tayi saurin k'arasawa baturen nan shi ya bud'e motar ta shige ciki. Kallon ikon Allah kawai Deejah keyi yanda Irfan yakeyi sai ka rantse tafiyarsu ba tare bane. Wata zuciya tace karfa Irfan ya maki babban walak'anci a k'asar da babu wani naki, tunani kala kala su sukata ziyartar zuciyarta har suka iso bakin wani makeken Hotel saman an rubuta *Welcome to Hilton Hotel Manchester, England* "Nan ma sauri ta ringayi tana bin bayan Irfan dan kar ya b'ace mata, tumda take bata tab'a ganin gini masu kyau irin haka ba, ma'aikatan Hotel dinne su suka karb'i luggage d'insu gamida directing nasu zuwa room d'insu, room d'in k'ato ne very huge ciki da parlor harda wani waje kaman waiting, komai na d'akin abin kallo ne abin burgewa. "Deejah kam zubewa tayi a nan parlor gamida rapka uban tagumi. "Shi kuwa Irfan wanka yayi dan already lokacin k'arfe 8:12am, ya kamata ya fita ya soma gudanar da abinda ya kawo sa, shiryawa yayi tsaf cikin wata suite din ta daban kunsan babban shigar alfarma a wajen turawa tofah suite ne, sauri sauri ya gama shirinsa ya fito yanda ya tarar bacci yayi gana da Deejah nan kan kujera, daki ya koma ya dauki intercom ya kira room service gamida mata placing order kafin ya fice. "Cikin bacci taji k'aran waya ya dameta, a hankali ta mustuke idonta gamida d'aga wayar, nan room service ya soma mata magana, itakan wann turancin nasu yayi mata girma dan haka yes kawai ta dinga jero masa cikin mintuna k'alilan taji ana nkckn a hankali ta isa k'ofa dan duk a tunaninta Irfan ne dan bataji motsinsa ba, room service ta gani rik'e da abinci, wani hamdala tayi a ranta dan dama yunwa takeji... cikin sauri tasa hannu ta karb'a gamida masa godiya, d'an murmushi baturen yayi kafin yace" at your service ma'am". "Ko zama bata gama yi ba ta hau bud'e abincin tana mai addu'an Allah yasa zata iya ci.... "Chips ne da ketchup sai sausage a gefe, gefe guda kuma kaman sandwich ne da dukkan alamu an cika cheeze a ciki saman kuma an shafe Nutella, Oh Allah haka Deejah tace a zuciyarta dan gaba daya warin spices din bai mata ba babu yanda ta iya dan wani azabebben yunwa takeji, dole ta toshe hancinta ta hau tura abincin, ai batayi loma biyu masu kyau ba ta hau k'waza amai... *Nigeria, Abuja* "Kanajina aure babu fashi, na fad'a maka jibi d'aurin aurenka da Yesmin idan kaga dama in an d'aura auren ka kasheta ka kawo min gawarta, sha sha kawai wanda baisan abinda yake so ba. "Ammi try to understand me ni ba cewa nayi bazan auri Yesmin ba but a d'an k'ara min lokaci, I'll prove to you the kind of girl she's, wllhi 'yar shaye shaye ce jiya Kasim yake ce min da suke Malaysia babu namijin dake shaye shayenta balle macce....."Rufe min baki Ammi ta katse sa mik'ewa tayi ta nufi stirs tana ci gaba da fad'in na gama magana jibi aurenka da Yesmin you can do your worse. "Wani k'atutun bak'in ciki ne ya tokare mak'oshin Ahidjo he has no choice yanzu ya rasa Deejah and dole ya auri wancan trash din, dan gajeren tsaki yayi daidai sanda wayarsa tayi k'ara ganin numbern Azee ne yasa sa saurin d'agawa dannsun kwana biyu basuji daga juna ba. "What Azeeza am not in the mood. "Gajeren tsaki Azee tayi kafin tace" Toh maza kazo zance ne da d'umi d'uminta, "dan tsaki yayi kafin yace" kinsan tunda Irfan ya auri Deejah na d'auke k'afa daga gidansa, I can't stand seeing them together......"Wani tsaki Azee tayi kafin tace basa nan they went on a trip dan Allah kazo we really need to talk. "Ahidjo ya fuzar da isaka kafin yace" okay gani nan zuwa, gwara ma yaje ko zai samu ya huta da Azeen sa ko zai sami relief dan dama yayi missing Azee. "Tochilanta ta shiga lalub'a dan jin sallamar tayi yawa, ko kusa bata d'ago muryan d'an nata ba, a daddafe ta fito parlor dan lafiya bai isheta ba. "Ganin Safwan tsaye da wata budurwa a gefensa yasa Yakumbo d'aure fuska tamau, badon ganinsa da tayi da wata ba ko shakka babu da ta patatteke sa daga gidanta. "Daki ta koma gamida dauko masu shimfid'a ta baza masu, kafin tace bisimillah ku zauna. "Yatsina fuska Yussy tayi kafin tace" ni bazan zauna kud'in cizo su cinyeni ba........"Batayi shiru ba Safwan ya watsa mata wata uwar harara wanda yasata zama babu shiri, Yakumbo bata bi takansu ba ta tafi dan kawo masu ruwan sha. "Safwan yanama Yusra mugun kallo yake fad'in" Kina jina this woman here is my mum, na fad'a maki and kar ki mance kashedin da na maki wllhi if you dare misbehave babu ni babu ke na fasa auren naki, 'yar rainin hankali ke ina naki uwar da har zakiyi wa nawa kallon banza, be careful kinji na fad'a maki. Tura baki Yussy tayi gamida yin ko oho. "Koda Yakumbo ta dawo saida Safwan yayiwa Yussy Ido kafin da k'yar tana toshe toshen hanci ta iya furta ina yini. "Yakumbo ta amsa mata da sakin fuska, kafin ta juyo kan Safwan, gaisheta yayi ta amsa masa da sakin fuska wann karan kunsan d'a da uwa. "Safwanu wacece wann? "Safwan ya d'an k'ak'aro murmushi kafin yace" Yakumbo dama na kawo maki matar da zan aura ce Yusra, nan fara'an Yakumbo ya fad'ad'a, Ayya 'yan nan, Oh haba Safwanu ai sai ka fada mun zaka kawo mun sirkar tawa sai innshirya mata wani abin, Safwan ya dan murmusa kafin yace" ai bazata dama naso na mako. Haba nan fah Yakumbo ta mik'e ta shiga lalume a shirgin d'akinta tana neman abun bawa Yussy. "Duk wani iskanci Yussy yau saida ta sarawa Safwan, yanzu duk kud'in da yake samu amma jibi yanda yabar uwarsa lallai Safwan bashida imani, ko wutar lantarki babu balle ruwannlayi..ai kuwa duniya zata koya masa hankali, haka kurum Yussy ta sauk'o dan kanta ta shiga nan da Yakumbo dan tsohuwar ta bata tausayi, ace tanada d'a kaman Safwan ya banzantar da ita haka, ta d'au alwashin taimaka wa Yakumbo koda Safwan baya so..... *England, Manchester* "Tunda tayi aman nan jikinta ya soma karkarwa tana rawan d'ari, ga mamakinta tana lek'a window taga snow na kan sauk'a, ko shakka babu lokacin winter ne wato yanayi na sauk'an k'ank'ara, Sanyi ya dameta banda rawan d'ari bata komai gashi har lokacin Irfan bai dawo ba, haka ta yaye bedsheets ta hada bedcover duk ta tak'ure ciki amma konkad'an sanyin bai ragu ba. Duk addu'an da yazo bakinta yi take Allah ya kawo mata d'auki. "Sun jima sosai cikin Conference hall din *Abdullah Musa Construction Company* suna gudanar da meeting din, jin an kukkunna heaters ya tabbatr masa k'ank'ara ya soma sauk'a, Alla alla yake su k'areshe meeting din yaje ya dubata. "Alhj Abdullah sosai yaji dad'in meeting dinsu da Irfan, yaso ya bisa gidansa yayi introducing nasa ma familynsa amma Irfan ya gwada saidai wani lokacin zaije insha Allah, dole alhj Abdullah ya hak'ura musamman da ya gane shi Irfan d'in was on a hurry. "Kai tsaye boutique ya shige yanda yayi masu sayyayan kayan sanyi dangin su booth sweater da sauransu, sauri sauri ya baro boutique din ya nufi hotel d'insu. "Shi kansa rawan d'ari yake sanda ya shigo parlorn ya tarar bata parlor, da sauri ya nufi bedroom can ya ganta k'udundune kan gado....... Sameena ce👌🏽 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 83 *©Sameena Aleeyou......✍🏽* _Queen Samy Novels Forum.....📖📚_ *#TEAM IRFANDEE* "Wurgi yayi da ledojin dake hannunsa cikin sauri ya k'araso gamida yaye bargon, ji yayi ta k'ank'anme bargon sosai, da sauri ya mik'e gamida kunna room heater, kafin ya dawo ya soma k'ok'arin d'agata ji yayi jikinta zafi sosai alamun zazzab'i, kayan jikinta har kamannsun jik'e da hazo dan sunyi damshi zab'an sanyin da ake rapkawa, cikin sauri ya mik'e ya nufi ledojin daya shigo dasu ya d'auko kayan da ya sayo, "Dawowa yanda take yayi kafin ya soma kiciniyar rabata da kayan jikinta, dukda azaban da take sha hakan bai hanata rik'e hannun Irfan gam ba, alamun kar ya cire mata kaya,.. "D'an fuzar da iska yayi kafin yace" can't you see you're freezing and you're having a fever, and kayan jikinki ya jik'e, wann sanyi ba kalan sanyi da kika saba dashi bane, bai kuma saurarenta ba ya soma zame rigarar jikinta idon Irfan ya sauk'a daidai k'irjinta" Ya Salam, gaba d'aya ya susuce ya kasa d'auke idanunsa daga kallon k'irjinta, tunawa yayi yanzu fah wani banza wofi ya rigasa ganin jikin Deejah ya rigasa sanin Deejah,... "Wani irin kishi da takaici su suka tokare mak'oshin Irfan, ji yake da zaisan mutumin nan shakka babu da ya aikasa lahira. Da sauri ya zura mata rigar da ya dauko gamida d'aura mata wani tapkeken jacket a saman had'i da wani kakkauran hula , nan da nan ta soma jin d'umi. Idonsa ya sauk'a kan plate d'in abinci ko tab'awa batayi ba, haba no wonder zazzab'in nata yayi yawa, "Mik'ewa yayi ya k'arasa gaban plate d'in yana kallon yanayin abinci, gajeren tsaki yayi a fusace ya fice ya nufi reception. "Receptionist ya tarar ya soma balbaleta da masifa dan Manager dinsu ya tashi dashi ya samu, fad'i yake" You all don't know your job, how comes I told you something to do you did something different, manyan chefs din restaurant nasu suka karaso suka soma bawa Irfan hak'uri, Sorry sir, it won't happened again, it's just a misunderstanding. "Gajeren tsaki kawai yayi dan sunyi mugun b'ata masa rai, saida yace masu kar su saka spices a abincin da yayi placing wa Deejah su kuma suka saka dashike sun saba. Dayan ya karaso kaman zai durk'usa yana bawa Irfan hak'uri dannsunsan akan haka sai su rasa aikinsu, "Girgiza kai kawai yayi kafin yace" it's okay but be careful next time don't repeat same mistake. Cikin murna suka soma gyad'a kawunan su suna godiya, "Kai tsaye ficewa yayi ya sayo mata magani snn ya biya wani bakery ya saya mata meatpie da cake, sanda ya dawo tana bacci bai tasheta ba saida ya had'a mata kakkauran tea kafin ya k'arasa ya d'an zauna gefe da ita. "Kallonta yake kan yi yana nazarin abubuwa da dama, video na bluefilm din nan ya tuna take yaji tsanarta na cika zuciyarsa. Baisan sanda ya daki sidelamp ba saida ya tarwatse.... "A firgice Deejah ta mik'e tana muzurai, gani tayi hannun Irfan jini na zuba yanda ya daki sidelamp din da hannunsa yaji masa ciwo, da sauri ta nufo sa tana fad'in" You're bleeding me ya sameka, does it hurt????..... "Dubanta yayi yanda yaga duk hankalinta ya tashi, mik'ewa yayi da sauri kafin yace ga snacks da tea maza kici ki sha tea din and take your prescription daga haka ya fice daga d'akin yana rik'e da hannunsa. "Kallo ta bisa dashi har ya fice, sauk'e ajiyan zuciya tayi tana mai tambayan kanta kardai har yanzu son Irfan take, kallon sayyayan da ya mata tayi kafin ta dauko da sauri ta soma ci sabida dama yunwa takeji..... "Juyi kawai yake a parlorn ya kasa runtsawa, idan ya rufe ido jikin Deejah yake gani na masa gizo, wani irin mugun sha'awarta yake ji, shi a halin yanzu babban burinsa shine ya kasance da ita, throw pillow ya dauko gamida danne kansa ciki had'i da yin tsaki, he just couldn't control himself, yana cikin yanayi na tsananin buk'ata, kan kace me marar sa ta soma masa ciwo, innalillahi wa inna'ilahirraji'un yau ya jangwalo wa kansa ya gano abinda yafi k'arfinsa, toh wai shin sonta ne yake har yanzu kokuwa sha'awarta yake, meyasa har yanzu ya kasa mata duk wulak'ancin da ya tanadar mata, meyasa a kullum yake dad'a jin son kasancewa tareda ita. Wata zuciya tace k'ila dai sha'awarta kake, ka tashi kaje ai matarka ce, wata zuciya tace waya sani koma tanada cututtuka tunda tayi yawon banza yawon club. "Haka kurum kuma wata zuciyar ta shiga raya masa lafiyar Deejaj k'alau kaje wa iyalinka.... "Da k'yar a galabaice ya mik'e ya nufi bedroom d'in. "Cikin bacci take jin nishin mutum a kunnenta, da sauri ta soma k'ok'arin mik'ewa dan ya soma rabata da kayan jikinta... "Nan ma kokawa suka shiga yi da iya k'arfinta take turesa tana fad'in" Me zakayi da karuwa me kwanan club baka tsoron cututtukan zamani ne...."Matse ta yayi cikin jikinsa sosai tana jin yanda numfashinsa ke fita da sauri da sauri, a kunnent yake rad'a mata " Taimakon zanyi prostitute, na fad'a maki ni Irfan Mumtaz bazan tab'a kusantarki dan biyan buk'atata ba saidai na taimaka maki, kan ta ankara saiji tayi ya sakala harshensa cikin bakinta, tun suna kokawa har ta saduda ta mik'awa Allah lamarinta.... "Tabbas idan yana tareda Deejaj ko shakka babu hankalinsa gushewa yake yi "k'aran ringing d'in iPhone d'insa ne yayi distracting nasa, jin haka yasa Deejah yunk'urin tashi amm inaa ji tayi ya rik'ota gam, Azee ce mai kiransa yana da'aga wayan Azee ta hau masa kukan shagwab'a lokacin tayi d'ad'aya jikin Ahidjo, da ace Azee tai masa farin sani tabbas da ta gane yanayin da yake ciki, murya a daddashe yake amsata har lokacin bai daina wasa da albarkatun k'irjin Deejah ba, sosai ya danne ta da k'afafunsa hannunsa d'aya na sakale da waya d'aya na kan boobs d'inta. "Ga mamakin Azee jinsa tayi cikin farin ciki da annashuwa, nan ta zak'e sai zuba masa shagwab'a take harda cewa kar ya kwana d'aki guda da Deejah bata san yanzu hakama a jikinta yake ba, itama Azeen jikin Ahidjo take dan yau tildown zasuyi. "Da gayya Irfan yayita fad'an kalaman soyayya ma Azee alhalin yana kwance da Deejah, tasan duk hakan dan ya b'ata ranta ne, ai kuwa ji tayi kaman ta kurma ihu dan takaici. "Suna gama waya da Azee yaci gaba da sarrafa Deejah kuka kawai take sharshar da hawaye. "Haka kawai taji ya mik'e ya nufi bathroom batasan me ya tuna ba amma taga yana murmushi. "Yana shiga bathroom din ya fad'a jercuzy, yana mai murmushin mugunta, tsaf yasan abinda zaiyi ma Deejah, har shine zata nuna masa tsoron namiji take bayan tasan maza iri da kala, zai shirya mata zai koya mata hankali, da sannu zata gane kurenta, saida yayi wankan tsarki yayi alwala kafin ya fito dan shiryawa, sanda ya fito bata nan yasan bai wuce tana parlor ba, dan haka shiryawarsa yayi kafin ya fice parlorn, tana ganin ya fito ta mik'e da sauri ta nufi bayan kujera, ko takanta baibi ba ya tada sallah, tana ganin haka tayi saurin shihewa daki harda saka key kafin ta shige bathroom dannitama dole tayi wanka... "Washe gari bata san yaya akayi ya bud'e dakin ba hala yanada spire key ne, dan taji alamun anyi wanka a toilet din, yana shiryawa ficewa yayi dan yasa a kawo mata breakfast kuma ya masu warninh kar su sake bata abunda bazata iya ci ba, ... "Yau ganawarsu da Chairman na *AA. Musa construction company* harda wasu bak'in turawa yanda Irfan ya wakilci company d'insu wato *M&M Builders* ganawar tai masu dadi sosai yanda duka company biyu din zasu samu alfanu sosai, Alhj Abdullah haka kurum yaji aiki da Architect Irfan Mumtaz ya kwanta masa da da dukkan alamu yaron akwai hazak'a, mahaifinsa yayi dacen samun d'an arziki irin Irfan. "Architect yau dai ya kamata ka bini ku gaisa da family na, I'll be glad if we had lunch together, cewar Alhj Abdullah, murmushi Irfan yayi kafin yace "Okay Mr Chairman I can't reject your offer yau kam, I'll meet them insha Allah. Da murnan sa ya shiga yiwa Irfan godiya.. bud'e masa gefen Alhj Abdullah driver yayi kafin suka nufi gidansa. "Yaran sunajin k'aran tsayuwar mota alamun dad dinsu ya dawo suka fito a guje suka nufo waje, kaman yanda suka saba haka suka soma hayewa jikin mahaifin nasu yana wullasu sama, sosai suka burge Irfan, shi mutum ne mai son yara shiyasa a kullum addu'arsa Allah ya sauk'i Azeeza lafiya, koda ace baya sonta yana son gudan jininsa dake cikinta. "Alhj Abdullah ya dubi Irfan da yayi tsaye yana binsu da kallo kafin yace" Sorry Architect wallhi haka nan yaran suke ba hali na dawo gida duk sai sun saka min ciwon jiki, murmushi kawai Irfan yayi ba tarda yace komai ba... "Ayla ta kallesa tace dad who's he, Afnan kuwa da sauri ta k'arasa gamida mik'awa Irfan hannu tace "Hello I'm Afnan and you?.. Murmushi Irfan yayi yarinyar ta burgesa haka yake son yara masu sabo, tsugunawa yayi gamida rahe tsawon sa kafin ya mik'a mata hannu sukayi handsake yace" Pleased to meet you fine girl, you have such a nice name,dariya tayi harda tafe hannu kafin tace thank you uncle, inace nafi Ayla kyau ko da gudu Ayla ma ta karaso ta shiga zuba masa surutu, yaran sun burgesa sai suka tuna masa da k'annensa tweens Ayman da Ameer, saida Alhj Abdullah yayi da gaske kafin suka kyale Irfan suka d'unguma gaba d'ayansu zuwa cikin gidan. "Sosai Irfan yaji dad'in kasancewa da familyn Alhj Abdullah yanda suke gudanar da rayuwarsu ya burgesa gwanin ban sha'awa, cikin k'ank'anin lokaci har sun saba da matar Alhj Abdullah, yaran har basu so tafiyar Irfan ba, saida ya masu alk'awarin zai kuma zuwa kafin twins suka kyale Irfan ya tafi. "Kai tsaye wani shop ya k'arasa ni kaina na rasa me Irfan ya tsaya saya a wajen, sai hangosa nayi ya nufo wata taxi yanakan faman murmushi, "Tana zaune tana lek'en masu wucewa ta window sai hangosa tayi cikin yanayinsa mai kashe 'yammata, tana ganin yanda matan turawa ke kafesa da idanu, tsaki kawai tayi a ranta tama rasa cikinsu haushin wa takeji Irfan ne ko 'yammatan ne, ganin ya nufo reception yasata saurin komawa kan gado gamida lumshe idanu tamkar me bacci. "Sanda ya shigo ya tarar tana bacci dan haka baibi takanta ba, wucewa bathroom yayi ya sakar ma kansa shower, yana wanka yana jinsa cikin annashwa, yana fitowa Deejah ta saci kallonsa ta wustiyar ido, da sauri ta runtse idanunta da k'arfi she can't stand looking at him like that, gashin kansa ajik'e yana d'aure da k'aramin towel a kunkuminsa, yana gamawa shiryawa parlor ya fito gamida d'auko pills din da ya shigo dashi, kai tsaye fridge ya wuce ya d'auko bottle water, b'alle magungunan yayi gamida jefasu cikin bakinsa ya kora da ruwan. "Zama yayi bisa couch ya d'aaura k'afa d'aya kan d'aya shi kad'ai yake murmushi tabbas yau zai koya wa Deejah hankali, yau zai nuna mata ita k'aramar karuwa ce, yau zai clearing doubt nata. A hankali ya lume cikin couch din yana mai lumshe idanu........ *Toh fah What are you up to Irfan, I hope you don't do something stupid...... 😜 ni kaina ban sani ba sai na lek'o maku a next page😃😂* Sameena ce 👌🏽 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 84 *©Sameena Aleeyou....✍🏽* _Queen Samy Novels Forum....📖📚_ *#TEAM IRFANDEE* "Stretching hannunsa ya shiga yi dan wani irin k'arfi ne yaji ya sauk'o masa, kan carpet ya sauk'o kafin ya soma press up saida yayi sau babu adadi kafin yayi seat up, duk wani nau'in exercise saida Irfan yayi sa a daren ne, bai tab'a jin k'arfi irin wanda yake ji a yanzu ba ga wata muguwar sha'awar da ta damesa, k'arfe 10:pm daidai ya mik'e ya nufi cikin d'akin. "Can ya hangeta k'udundune kan gado tana baccinta cikin kwanciyar hankali, murmushi yayi cikin ransa yake furta, " Yau zan cire maki duk wani rashin kunyar dake kanki, na shirya ma wann daren, bottle water ya kafa a bakinsa saida ya kusan shanye gora guda kafin ya ajiye....."Cinyoyinta ya kafe da idanunsa dashike rubda ciki tayi, a hankali ya k'arasa bakin gadon gamida k'ura wa fuskarta idanu, idonsa ya sauk'o kan d'an pink lips d'inta wanda yake kan shinning, Take kuma annurin fuskarsa ta d'auke cak fuskar ta koma jazur haka nan idanunsa, duk sanda ya tuna videos din Deejah yakan tsinci kansa cikin tsananin tashin hankali da muguwar tsana a gareta,..... "Kaman wacce aka zabura ta tashi firgit cikin barcin, ganin mutum a gabanta yasata razana, zata tashi saiji tayi ya fincikota da k'arfin gaske ta fad'o jikinsa, take jijiyon jikin Irfan sukayi rud'u rud'u, ita kanta Deejahn ta razana da yanayin data gansa, tsuke fuska tayi dan ta d'au alwashin ta daina d'aukan duk wani wulk'ancin Irfan, cike da masifa take fad'in" Let go off me, let me go u hurting me.... "Kaman wanda tace ya k'ara matseta, tsam ya matseta cikin jikinsa yana huci yake fad'in" Bakin rashin kunyar ya k'wace ki, kanta ankara saiji tayi ya d'agata ya maka tsakiyar gado...." Innalillahi, gaba d'aya fuskar Irfan ya canza mata, ya koma tamkar bashi ba, shi kuwa Irfan zuciyarsa dad'a tunzura sa take tana tirsasa sa abinda yayi niyya, "A hankali Deejah ta soma matsawa k'arshen gado tana girgiza masa kai alamun yayi hak'uri, k'afa yasa ya take k'afafunta wanda hakan ya hanata k'arasawa k'arshen gadon, bai fasa cire kayan jikinsa ba, Deejah ta runtse idanu tana duk addu'an da yazo bakinta. "Kokawa sosai suka shiga yi, yau shi kansa Irfan saida yaji mamakon Deejah, da k'arfin gaske ya kama rigar jikinta ji kake kaiiiiit ya keta ta. Bayyanar k'irjinta ya kuma susuta Irfan, ji yake a wann darennidan bai kusanceta ba toh tabbas zai iya rasa ransa. "Tun tana masa magiya har ta saduda sai hawaye dake bin k'uncinta dan yau kam ta tabbata Irfan ya shirya ma wann daren, Allah kawai take kira cikin zuciyarta jin yandanyake juyata son ransa. "Gaba d'aya ba zuwan budurwa ya mata ba, ko kad'an baiyi tunanin shigarta a hankali ba......"Wani k'ara da Deejah ta saki gamida k'ank'anmesa dan wani irin azaban dataji... "Shi kansa Irfan ya shiga yanayi na shock dukda ba cikin hayyacinsa yake ba, ta basa tausayi, ji yake inama zai iya saita kansa ya k'yale Deejah, inama bai sha maganin nan ba, toh waima kenan abinda ya gani k'arya ne kenan, kenan Deejah budurwa ce, wai shin meke faruwa ne.... "Irfan yafi good three hours yana kanta yana aikin abu guda tun tana motsi har ta koma tamkar bata numfashi, hawayene kawai ke sauk'a bisa k'uncinta. "Tunda yake bai tab'a samun nutsuwan da ya samu yau ba, sosai ya rungumeta tsam cikin jikinsa sanda ya samu nutsuwa, ji yake kaman kar ya saketa, kaman wani abu zai gifta tsakaninsu ya rabasu, tausayinta da soyayyarta gamida takaicin kansa su suka taru suka cika zuciyarsa, shi baima san da wani ido zai fara kallon Deejah ba, a hankali yakai hannunsa kan sidelamp ya kunna, har lokacin hawayene ke bin k'uncinta, ji yayi ya kasa jurewa tuni siriryar hawaye ta soma sauk'owa daga idanunsa, tabbas ko wani hukunci Deejah tai masa yayi deserving, he was stupid daya yarda da abu babu k'wak'waran mataki, and ta fad'a masa bata tab'a bin maza ba yak'i yarda da ita, anya shi kansa zai iya yafe ma kansa....."Tunaninsa ya sark'e sanda yaji tana mosti da hannunta alamun tana son turesa daga jikinta, da sauri ya kuma k'ank'ameta baki na rawa yake fad'in" Deee, Deee can you hear me, open your eyes pls... kaman me shirin kuka haka yake maganar. "Da kyar ta iya furta zan tashi... "Irfan jiki na rawa yake fad'in bazaki iya tashi ba Dee bakida lafia, k'ok'arin mik'ewa ta soma yi tuni Irfan ya rungumota tamkar baby yana fad'in" Me kike so, kina son wani abu ne, girgiza masa kai tayi kafin da k'yar tace "Toilet zan je fitsari nake ji.... bata gama yin shiru ba ya d'auke ta cak jini kuwa kaman an yanka k'aramar dabba, duk ya b'ata wajen har jikin Irfan d'in, "Da kansa ya d'aura ta kan toilet seat dan yin fitsarin....."Wani ihun da ta sake ne gamida cije leb'e yasa Irfan saurin durk'usawa a gabanta yana fad'in" Baby da zafi ko..."Cikin kuka take fad'in bazan iya ba, zafi yake mun, sai sann Irfan ya tuna cewa first night ana gasa wajen da ruwan d'umi, cikin sauri ya bud'e ruwan d'umi mai d'an zafi sosai cikin jacuzzi bath, kafin ya dawo ya d'auketa ya sakata ciki, d'an k'ara tayi nan ma dan taji zafin shiga ruwan zafin, "Irfan na durk'ushe gefenta rik'e da hannunta tausayinta da soyayyar ta ya cika zuciyarsa, "Sannu ko baby, kiyi fitsarin a ciki sai na canja maki wani ruwan, sannu ko it hurts ko? Duk ya wani susuce sai tambayarta yake da zafi ko, Deejah dai bata iya ce masa komai sai lumshe idanunta da tayi har lokacin hawaye na sauk'a. "Saida Irfan ya canza mata ruwa sau uku kafin ya fad'a mata tayi wankan tsarki, da wanka ma cewa yayi zai mata fir tak'i yarda, dole ya fice ya k'yaleta ba don yaso ba... "D'aki ya dawo ya shiga tattara wajen, rik'e bedsheets din yayi tsam a hannunsa yana tuno yanda yayita jifarta da munan kalamai ciki harda karuwa. Runtse idanunsa yayi dan ko tunowa baya sonyi....."ihunta daya jiyo ne yasa saurin komawa bathroom din babu shiri, ganinta yayi durk'ushe a k'asa jini ya b'ata yanda take durk'ushen, har lokacin bleeding take, innalillahi, cikin tsananin tashin hankali ya d'agota yana mata sannu, jini ya b'ata ko ina, shakka babu Irfan yaji mata ciwo ya mata kaca kaca. "Sauri sauri ya zura mata riga gamida 'daura mata jacket a sama shima ya shirya sauri sauri kafin ya kira mai taxi d'insa, cikin mintuna k'alilan ya iso, Irfan baiyi wata wata ba ya sureta suka nufi asibiti...... "Dr Jade mace ce ita ta karb'i case din Deejah, haka ta tusa Irfan a gaba tana masa sababi dan idan da ace wann case d'in rape ne toh ko shakka babu saidai a maka mutum a gidan yari, yaji ciwo sosai wa Deejah, saida tai mata d'inki kusan kala uku. "Shi dai Irfan jin Dr Jade kawai yayi amma burinsa bai wuce yaga halin da Dee dinsa ke ciki ba, "Jade ta d'an dubesa wann karan a hankali ta masa, " C'mon Mr Irfan next time you should be careful, you boys that's how you do when you're married to the girls you like, you're desperate to sleep with them, shawarwari dai k'arshe ta basa snn tace ya bar Deejah ta huta kar ya kusanceta nan kusa. "Irfan yayi mata godiya ya nuna mata hakan bazai kuma faruwa ba, magunguna ya karb'a kafin aka fito da Deejah, wani ikon Allah ko d'ago ido ta kalli Irfan ta kasa, tuni ya k'arasa gamida rungumeta cikin jikinsa sai faman riritata yake ko tafiya da k'afarta yak'i bari tayi kaman wata baby haka yake d'aukarta. "A parlor ya ajiyeta kan three seater, cikin sauri ya kunna room heater parlorn ya d'au d'umi, manna mata kiss yayi a kumatun ta har lokacin idonta na lumshe kafin yace" Let me get you some tea okay my baby... "Bata ansa sa ba bai damu da shirun nata ba, cikin sauri ya fice zuwa restaurant d'in hotel d'in dan bazai iya jiran room service ba. "Tana jin fitarsa ta bud'e idanunta a hankali idonta ya sauk'a kan gidan magani ajjiye saman center table, haka kurum taji tana son ganin maganin da k'yar ta mik'e gamida d'auko gidan maganin....."Abunda ta gani rubuce jikin kwalin maganin ne yayi mugun d'aga mata hankali. "Maganin kuzari Irfan yasha tsaban baya sonta yana so ya kasheta, if not meyasa zai sha wann maganin sanda zai kusanceta.... "Take taji hawaye ya ciko idanunta, ko kad'an ba kukan kusantar ta da Irfan yayi take ba, kukan wann cin mutunci da Irfan ya mata take, kifa kanta tayi kan cinyoyinta tana kuka mai tsuma rai. "Jiki a sanyaye ya shigo parlorn ganinta tana kuka, idanunsa ya sauk'a kan kwalin maganin ashe ya manta gaba d'aya bai wurgar ba, sulalewa yayi a k'asa gamida dafe kansa ya furta "Ya Salam a hankali. "Kaman mai fargaban tab'ata haka ya kai hannunsa jikinta ahankali ya furta" baby Dee what's wrong????? "Cikin kuka ta d'ago tana watsa masa mugun kallo da sauri ta shiga ja da baya tana fad'in" No no don't touch me,....."I'm sorry baby pls listen to me.... mik'ewa tayi dukda zafin da takeji hakan bai hanata shigewa cikin bedroom ba, bugun duniya Irfan yayi tak'i bu'dewa. "Baby pls open the door let me explain, pleaseee my Deee let me in, I beg of you sweetheart. "Kuka take tana fad'in" Just go away I hate you Master, I don't wanna see you ever in life,... "Baby pls ki barni na shigo na baki maganinki I promise I won't be stubborn,.... "Durkushewa tayi a wajen tana ci gaba da kuka mai tsuma zuciya. "Shi kuwa Irfan wann kukan nata ba k'aramin sosa ransa yake ba ji yake inama kusa dashi take da ya rungumeta cikin jikinta, it hurts him alot jiyo sautin kukanta. Zama yayi dirshan bakin k'ofar gamida kwantar da kansa jikin k'ofan. Sameena ce 👌🏾 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 85 *©Sameen Aleeyou....✍🏽* _Queen Samy Novels Forum....📖📚_ *#TEAM IRFANDEE* "Yafi awa guda yana mata magiyan ta bud'e k'ofar tak'i saurarensa balle ta bud'e, wristwatch din hannunsa ya duba lokacin shan maganinta zai wuce dole ya sauk'a downstairs ya karb'o wani key a reception.... "Kwance ya ganta kan gado taci kuka har ta gaji, shi duk fargaban mata magana yake kana ganinsa kasan he's in guilty conscious, a hankali ya k'arasa jikin gadon tayi saurin ja da baya tana mai jan rigararta tana rufe jikinta, "Hannayensa biyu ya d'aga kaman wanda akayi arresting kafin ya soma fad'in" Baby calm down I'm not going to harm you, pls calm down and let us talk sensibly. "Girgiza kai ta soma har lokacin hawaye take kafin ta soma fad'in" You hate me ya Irfan, you raped me in the must painful way, how could you expect me to listen to you, the only thing I want now from you shine ka maidani Nigeria and ka bani takardan saki na, I can't stand you, bazan iya ci gaba da rayuwa da kai ba, baka da d'and'anin imani......."Kallon bakinta kawai Irfan keyi he just couldn't believe her, wai fah saki take magana, this is something that will never happen, not even in his dream, ko a da da yake mata kallon k'yama bazai iya sakinta ba balle yanzu da Allah ya wanke ta a idanunsa. "Durk'usawa yayi kan gwiowinsa a gaban gadon yana fuskantar ta, ya had'e hannayensa waje guda alamun neman gafara kafin ya soma fad'in" Deee I know I hurt you with my actions, I know I don't deserve your forgiveness, but believe me ban tab'a jin sonki ya canza cikin zuciyata ba ban tab'a jin wani abu ya ragu na sonki da nake yi ba, I was stupid da banyi bincike akan abunda na gani ba, Deee pls don't punish me thay way don't say you'll leave me, wallhi kika rabu dani mutuwa zanyi, you are the love of my life the woman of my dreams, ban tab'a son wata mace ba face ke, ke kad'ai nake so from the very beginning, zan d'auki duk wani hukuncin da zakimin but bazan iya d'aukan rabuwa dake ba, this is the last thing da zan iya yi, I can't do without you Deee I just can't......Toshe kunnuwanta tayi da hannayenta alamun bata son jin kalamansa, da k'arfi take fad'in just get out of here, ka fita ko ni na bar maka d'akin. "Dafe kansa yayi gamida furta "Ya Salam a hankali, Oh Allah see me through yayi maganar kaman mai rad'a. "Ganin bazata daina kuka ba yasa cewa" shikenan zan fita but before then sai kinsha maganinki, bai jira cewarta ba ya d'auko tray daga parlor, sai satan kallonta yake kaman wani munafuki, cikin mintuna k'alilan ya had'a mata tea mai kauri ya soma b'alle maganin. "Da kansa yayi niyyan bata amma tak'i yarda fir, dole ya bari tasha da kanta. Baison yayi nesa da ita yana son ya rungumeta cikin k'irjinsa, yana jin sonta jini da b'argonsa. "Deejah ta saci kallonsa duk ya wani susuce lokaci guda, hancin nan nasa tayi jazur haka kunnensa da shike sanyi akeyi ga kuma damuwa da yake ciki, tana gama sha kwanciya tayi ba tareda ta tanka sa ba, cikin sauri ya rufa mata bargo gamida k'ura mata idanu, yasani sarai lumshe ido kawai tayi dan bata son ganinsa balle ta masa magana. "Yana son kwanciya cikin jikinta amma babu hali, baison ya kuma jangwalo wani mik'in dole ya mik'e ya nufi parlor jiki a sab'ule. "Deejah ta bud'e idanunta gamida binsa da kallo, ya bata tausayi tasan duk abubuwan da yayi zaginta da sauransu duk don yana sonta ne, amma bata tab'a tunanin zai sha magani don ya illata ta ba, hakan da ta masa shine daidai dukda soyayyar sa dake azalzalanta cikin zuciyarta, dole ta danne ta k'waci 'yancinta.. lumshe idanu tayi dan bacci ta soma ji. "Koda ya fito parlor ya kasa runtswa, banda juyi kan kujera baya komai, meyasa zaiyi haka, me yasa baiyi bincike ba ya yanke hukunci, he was totally stupid, now that the truth came out Allah sa Deejah zata iya yafe masa, he's ever ready ya d'auki duk wani punishing nashi da zatayi amma banda maganan su rabu, he will never ever do that...... "Karan wayarsa ne ya katse masa tunanin da yake, Ammah ce mai kira, jiki babu k'wari ya mik'a hannu ya d'au wayar. Kaman mai bacci haka yake magana "Ammah tasha jinin jikinta dan gaba d'aya taji yanayinsa wani iri, "Irfan lafiya dai ko, ko har kunyi bacci ne na tasheku dan nasan ku a can dare ne yanzu. "Dan jimmm yayai kafin ya k'ak'aro murmushi yace" Lafia lou Ammah, ya kowa da kowa. "Ba don ta yarda dashi ba tace" duk muna lafia, ina Deejah, how's she. "Tana,... tana lafia. "Ammah ta d'anyi jimm kafin tace "Irfan are you telling me the truth, me ya sami Khadeejah ka fad'a mun ko har yanzu baka daina mummunar zargin da kake a kanta bane, Ammah ta bid'a (don dama ita kad'ai tasan halin da Deejah da Irfan ke ciki, bayan su Laila da suka shirya abun). "Girgiza kai yayi kaman tana ganinsa kafin ya soma fad'in" Ammah I can't hide it from you, Deejah is not what I was thinking,... sai kuma ya d'anyi shiru. "Ammah ta gyara zama sosai kafin tace uhum inajinka me kenan ya faru. "D'an sosa k'eya yayi kaman tana ganinsa kafin ya soma fad'in" I... I.... cikin kame kame ya fad'awa Ammah duk yanda abun ya kasance har shan maganin da yayi, da kuma irin fushin da Deejah tayi dashi. "Wani dad'i maras misaltuwa shi ya ziyarci zuciyar Ammah, haka kurum taji ta kasa b'oye farin cikinta, dukda a wani b'angare na zuciyarta taji haushin abunda Irfan yayi. "Sosai ta masa fad'a ta nuna masa rashin kyautawan sa. "Kaga irin abunda nake fad'a maka koh, Irfan kanada kafiya akan abu, yanzu ga irinta nan, haka kaita wahalar da baiwar Allahn nan kan laifin da bataji ba bata gani ba, ta min daidai ko meye ta maka, maza maza ka dawo min da ita Nigeria ka bata takardan ta na sama mata miji daidai da ita..... "Mik'ewa yayi a zabure kafin ya soma fad'in" Haba Ammah kema haka zaki ce, Ammah yaushe kika daina sona, ai de kinsan nida Deejah mutu ka raba ne, wllhi mutuwa ce kawai zata rabani da Dee, she's brearh my inspiration my everything....."Ammah kam baki sake take auraren jikan nata yanda duk ya susuce lokaci guda, lallai shakka babu Irfan na tsananin son Deejah. "Dakatar dashi tayi tana fad'in" Ni yimin shiru d'an soyayyan k'aniya da ba wulak'anta ta kake ba, maza bani Deejahn let me talk to her.... "Kallon k'ofa yayi kaman zullumin wani abin, a hankali yace" Bacci take I promise zan had'aku gobe. "Ammah ta murmusa kafin tace" fine k'yaleta tayi barcinta, sai goben insha Allah.... "Har zatayi hanging sai kuma ta kira sunan sa ina a serious form kafin taci gaba da fad'in" Take care of Deejah, take good care of her, I know u can do it son Allah maku Albarka ya azurtaku da zuri'a d'ayyiba....."Har cikin ransa yaji dad'in addu'an da Ammahnta masu har baisan sanda murmushi ya subce masa ba, a fili yace" I'll insha Allah Favorite Granny, regads to all I luv you... "Murmushi tayi itama cike da jin dad'i kafin tace I luv you too sweetheart kisses.... daga haka sukayi sallama. "Wanna dai addu'an da Ammah tayi masu na samu zuri'a d'ayyiba shi yayita yawo a kwanyan Irfan dad'i ya mamaye zuciyarsa da haka bacci mai dad'in gaske yayi awon gaba dashi..... "Washe gari bai fita ba saida ya tabbata taci abinci tasha magani, dukda bata kulasa bata masa magana bata amsa sa, dukda tsananin son kasancewa da yake da ita dole ya d'anyi nesa da ita gudun kar yayi provoking nata ta sake rikice masa, hakan yake binta tamkar k'wai a hannun yaro, "Yana gama bata abinci ya mik'e gamida pecking goshinta yace" My Dee I'm off to work, pls takecare of your self kinji baby, and if you need anything just give me a call I'll be right here kinji. "Ko kallonsa batayi ba balle ta amsa sa, yasan bazata amsan ba dan haka salin alin ya mik'e ya d'au briefcase d'insa ya fice, yana ficewa ta raka sa da harara gamida ja d'an gajeren tsaki, jibi yanda ya wani canza lokaci guda, wata zuciya tace bake yake so ba jikin ki yake so, take ta kuma jin wani haushin Irfan ya tokare mata mak'oshi, tunowar da tayi da plan d'in datake ka shiryawa yasata sakin wani murmushi gamida kunna tv. *Nigeria* "Kanbuuuu wai wacce shegiyar zaka aura Safwan, danma rainin hankali baka tashi fad'a min ba sai yanzu mekenan kake nufi....."Tsaki Safwan ya buga gamida fad'in" Just shut up Laila, how dare you scold me that way, ke uwata ce da zaki sakani gaba kina min yelling aka, wait a moment me kike nufi kar nayi aure kenan na k'are rayuwata a kwartanci, aurena bayana nufin k'arshen alak'armu kenan ba kaman yanda aurenki bai hanamu kasancewa tare ba. Snn da kike cewa wata 'yar shegiyar zan aura wann shegiyar ne dai wacce sirrinki yake tafin hannunta, kar ki mance I'm doing this for both of us, ni ke da kuma 'yarmu Azeeza, Yusra is so desperate I'm pretty sure idan ban aureta zata iyayin komai, yarinya d'aya nake so duk fad'in duniyar nan ke kanki kin sani Deejah is d luv of my life, dole ne yasani auren Yusra ba don naso ba, ki gode ma Allah don taimakon ki nayi kuma wllhi ba saboda ke nayi ba saboda Azeeza ne, if not because Azee dana bari asirinki ya tonu tunda kika kasa saka mijinki ya amince ya turani Manchester ya tura d'ansa. Duk wani shirin samun kud'in da nayi ya rushe, you ruined everything Laila..... "Goge zufan da ya keto mata a goshi tayi kafin tace" Safwan that's is enough, kaima kasan nayi maka hallaci, maganan tafiya kuma wllhi bani bace wann shegen d'an iskan mijin Nadiyan ne ya tak'ura saidai antura Irfan, kasan yanda Engr ya yarda dashi ya d'auki komai ya basa ya amince dashi, amma kar ka damu akwai wasu ways muda muke shirin *Mallakn* gaba d'aya company d'in, Hajiya tace mu d'an bata lokaci she's planning something for us. "Tabe baki yayi kafin yace idan kin sami chance kizo ki sameni wann maganar bata waya bace akwai abubuwa da yawa da ya kamata muyi discussing. Bai jira cewarta ba ya katse wayar gamida jifa da ita. Abun duniya duk ya damesa gashi bai samu chance din da yake son samu na tafiya k'asar Manchester ba don da ya sayar da M&M Builders ga maganan auren Yussy da idan ya tuna yakeji kaman ya kurma ihu, ga Deejah ta kufce masa har abada bayan duk sharrin da ya mata da alama it doesn't worked out. Tsaki ya kuma yi a karo na biyu gamida kwanciya cikin kujera. "Yau ta kama d'aurin auren Ahidjo da Yesmin buduri iya buduri anyishi, amarya dai harda had'a shisha night, ba zallan shisha aka sha a wajen ba kayan maye aka dinga bugawa, harta lokacin da aka kai Yesmin gidanta layi take alamun a buge take, "Har wajajen k'arfen goma yana tare da Azee suna watsewar su, Azee ta dubesa tana shafa hab'arsa tace" Hidjo guy amaryafa tana jiranka ya kamata ka tashi ka tafi, wani tsaki Ahidjonya buga kafin yace" dan Allah ki daina tuno min da wann ashawon, amarya ko saura......"Azee ta kwashe da dariya kafin tace " isn't that what you deserve hum? Haba nawan don't be ridiculous ai shege sai shegiya, daidai da kai kenan...." Harara ya narka mata gamida tsalle akanta ya danneta gamida cuikwiyeta ta ko ina...."Dariya Azee keyi tana fad'in" Easy honeyboo tana masa nuni da cikinta take fad'in kar kayi wa abokinka asaran d'ansa. "Dariya Ahidjo yayi gamida mik'ewa yana fad'in wani pankon cikin naki, ke ni ban yarda da ka'daicewar mijinki da masoyiyar sa Deejah ba, nasan mutumi na yana can yana cin amarci ke kina zaune a nan da pankon cikin k'aryarki gwara ma tun wuri kisan halin da suke ciki......Jikin Azee yayi sanyi kuma gaskiyar Ahidjo ne lallai tayi wautan barin Deejah tabi Irfan tuni hankalin Azee ya tashi nan ta lalub'o waya ta soma neman layin Irfan amma sai taji baya shiga. "Ahidjo ya gama d'aura belt d'insa yana had'e buttons din rigarsa yake satan kallon Azee yanda damuwa ya nuna a fuskarta, murmushin mugunta yayi a ransa kafin yace a cikin ransa" _ba ni kad'ai zanji bak'in cikin rasa Deejah ba kema ki d'and'ani naki bak'in cikin na rashin Irfan_... Daga nan kiss ya manna mata a goshi kafin yace "toh baby girl sai kinji daga haka ya fice Azee kuwa ko zarafin amsa sa bata samu ba ta fad'a duniyar tunanin mijinta. "Tun yana mota Ammi take masa waya tana balablesa da masifa wai Yesmin ta mata waya tana kuka har yanzu baije ba ya barta ita kad'ai, 'dan gajeren tsaki Ahidjo yayinkafin yace" Ammi am on my way there na tsaya saya mata abinci ne, "Toh dama maza maza kaje kar ka bari na sake maka waya, daga hakanta katse wayar. "Gajeren tsaki yayi anfili ya furta "Bitch". "Tun daga gate k'aran sauti ya cika masa kunne, bai gama shan mamaki ba saida ya bud'e k'ofar parlor nan ya hangi amaryarsa daga ita sai pant da brazier sai tik'an rawa take kaman Allah ne ya aikota tana yi tana kora kwalban Totallin...... Sameena ce👌🏾 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 86 *©Sameena Aleeyou....✍🏽* _Queen Samy Novels Forum....📖📚_ "Kallon ikon Allah Ahidjo ya tsaya yi, shi ko a film bai tab'a jin labarin amarya irin wann amaryar tasa ba, wani haushi da takaici ya tokare masa mak'oshi, d'if ya kashe socket d'in fuska a tamke kaman bai tab'a dariya ba. "Yesmin kuwa sai lokacin tayi noticing Ahidjo ya shigo, karairaya ta soma gamida k'arasawa kusa dashi tana k'ok'arin kwantowa jikinsa take fad'in" Awww honey when did come in, banji shigowar ka ba I was busy celebrating...."Dakatar da ita yayi alamun kar ta kwanta masa a jiki kafin ya soma fad'in" Are you mad, are you insane, are you stupid, are you daft hum,... uban wa yace maki ki k'ure min kid'a a gida ko ce maki akayi nan club ne huh??? Mugun kallo ya kuma watsa mata kafin yace" this should the first and the last warning wllhi kika yin abu makamancin haka nida ke ne, idiot kawai, ya k'areshe maganar yana hayewa stirs.. "Jar ubancannn!!!! Haka Yesmin ta furta a zuciyarta, kaji wann k'aramin d'an iskan zai nemi raina mata hankali, ita yake kira stupid insane lallai kuwa zata koya masa hankali, ko cemasa akayi bata san duk wani movement nasa bane a garin nan, murmushi tayi gamida kora kwalban totallyn dinta kafin ta bi bayansa. "Yana tsaye d'aki yana cire agogon hannunsa yaji an banko k'ofa kaman z'a b'alla, full of surprised yake binta da kallo, yama rasa me zaice. Bai ankara ba saiji yayi ta shak'o kwalan rigarsa tana watsa masa harara take fad'in" Ahidjo Sani Na Allah, kai kayi kad'an wallhi kaci mutunci na, am quite sure kanada labarin wacece Yesmin Anka, kasan inada kunne inada ido a ko ina a cikin Abuja, nasan duk wani iskancin da kake yi a garin nan, idan kaji ana mai 'yammata mai samaruka mai 'yan daudu toh Shakka babu Yesmin Anka ce, tai wani murmushi kafin taci gaba da fad'in " Ko kana so yanzu haka ma na fad'a maka daga yanda ka fito ne, wajen karuwar ka Azeeza ko....."Yanzu kam lamarin Yesmin ya soma bawa Ahidjo mamaki, wani murmushi ta kuma yi ganin tarkonta ya kamasa kafin taci gaba da fad'in" But don't worry honeyboo your secret is safe with me, but only in one condition, condition dina kuwa ba komai bane illa ka yi min biyayya, just do as I say, idan ka sab'a kuwa tayi wani murmushi tana tangad'i tana juya ido irin na 'yan maye kafin tace " Your best friend Irfan will learn everything, and when I said everything I mean yeah everything. Just obey my rules buddy..... tana kaiwa nan ta shiga kissing d'insa kaman wata tsohuwar mayya, tun Ahidjo yana tureta har yaji dai abin nata ba nak'are bane, hankad'asa tayi ya fad'a kan gado kaman wata zakanya haka ta shiga fincikan botiran rigarsa tana yi tana lashesa kamar mayya. Shikam Ahidjo ya kasa katab'us don tsoronta yake ji gani yake kaman had'awa da bakinsa zatayi ta cinue fatar sabida yanda take sunbatar sa. Kan ya ankara sai ganin Yesmin yayi tayi tsirara d'an panta da bra din ta cire, ashe dama bra d'in ne ya d'an rik'e nonuwan nata da duk sun zube tamkar wacce ta shayar da mutum goma abin dai babu kyaun gani balle ya birge balle ya baka sha'awa, tuni Ahidjo ya runtse idanunsa don baison ganin jikinta ko kad'an, shi harga Allah ma k'yama ta basa.... salon da yaji Yesmin na masa ba kad'an ya firgitasa ba kai shi duk iskancinsa wann yarinya taci uwarsa,... A wann dare dai Ahidjo yaji jiki wajen Yesmin dan kuwa tabbas fyad'e ta masa, da k'yar ya k'waci kansa dukda haka Yesmin bata daina sudz'e jikinsa tana tura masa jikinta kaman wata mayya, ai a sittin ya samu ya arce daga d'akin don dole yaje yayi jinya shakka babu yau sai yasha maganin gajjiya... *England, Manchester* "Yau kwana hud'u kenan ta warke ba kaman da ba, wajen ya rage mata ciwo, yanzu babu abinda ke gabanta illa ta aiwatar da abinda take tunani shine mafita a gareta. "Shi kuwa Irfan a kullum kwad'ayin kara kasancewa da ita ne ke azalzaln sa, yana tsananin buk'atar matarsa, baik'i ya kasance da ita koda yaushe ba, duk dare kuwa idan ya kwanta sai yayi mafarkin yana saduwa da ita, gashi k'wak'waran magana bata masa, idan ya matsata da magiya tashi take ta bar masa wajen ko ta saka masa kuka, kukan ta kuwa yafi komai d'aga masa hankali, dole yake nesa da ita ba don yaso ba, idan ka gansa sai ka tausaya masa duk ya rame yayi bak'i ya fita hayyacin sa, harta Alhj Abdullah saida ya tambayesa meke damunsa, kawai saidai yace canjin yanayi ne. "Tunda suka shiga meetin d'in Alhj Abdullah yake nazarin Irfan gaba d'aya he's not with them bai tare dasu he must be somewhere far away, jikinsa yana basa Irfan is going throug a difficult time shakka babu wani babban lamari na damunsa, tausayinsa ya cika zuciyar Alhj Abdullah dan shima yakan shiga yanayi irin haka mussaman idan ya tuno tsohuwar matarsa. "Haka kurum yaji zuciyarsa ta yanke, Deejah ta fad'o masa a rai, tabbas ya mance yau bai rufeta ta waje ba, anything might be possible tunda tasha fad'a masa ita zata tafi Nigeria, da sauri ya soma girgiza kai shi kad'ai kaman wani tab'bb'e yana fad'in" No...no..no that can't be, kaman wanda aka zabura sai gani sukayi ya mik'e ana tsaka da meeting, excusing kansa yayi gamida ficewa cikin sauri. Sauran participant d'in zasuyi magana Alhj Abdullah ya girgiza masu kai alaman a'a kafin yace" let the meeting continue... "Zuciyarsa na tunanin halin da Irfan ke ciki har aka k'arashe meeting d'in shima bai wani fahimce komai ba. "Bai ko tsaya kiran mai taxi d'insa ba, boss stop ya wuce kai tsaye ya shige, daidai street din Hilton Hotel aka sauk'esa, gudu gudu sauri sauri haka yake tafiyan, addu'a kawai yake cikinn zuciyar sa Allah yasa lafiya, receptionist tana masa welcome sir, ko amsa ta bai tsaya yi ba ya shige lift, nan ya dann floor dinsu cikin sauri hannunsa har b'ari yake, ga k'irjinsa dake duka tara tara, gani yake kaman lift d'in ma bai aiki hankalinsa duk ya gaza kwanciya, yana isowa floor din ya wani fice a guje daga cikin lift d'in ya nufi room d'in su......"Cak yaja ya tsaya yana kallon abin mamaki, a bu'de ya tarar da k'ofar, girgiza kai ya soma yana ja da baya yake fad'in" No... no,..no it can't be, no this is not possible.... A guje ya shige cikin d'akin yana fad'in" Deee... Deejah!!! Deee whre are you, bata bedroom bata bathroom, kaman wani zararre hakanya fito a guje yana sunbatu shi kad'ai...."No Deejah you can't do this to me, you can't leave me, I can't possibly do without, I need to find you where ever you are. "Ba receptionists kawai ba harta masu kai komo a reception din saida suka razana da ganin yanda yanda Irfan ya fito daga lift a guje... "Kai tsaye wajen receptionists d'in ya nufo cike da masifa da d'aga murya yake fad'in" Where is she?? I said where is she...."wann ya kalli wannan wancan ya kalli wancan haka suke kallon juna don basu fahimce me yake nufi ba,...."D'aya receptionist namijin ne yace" Excuse me sir, but we don't get you, who are talking about....." A zuciye Irfan yayi kansa gamida shak'o wuyarsa yana fad'in" How dare you, just tell me where my wife is, I search every where tje bedroom, the bathroom but she isn't there.... just tell me where she is...."Nan fah baturen nan ya soma k'ak'arin amai don ba k'aramin shak'a Irfan ya masa ba, nan hankulan sauran receptionists d'in ya tashi k'ok'arin kwace d'an uwansu suke daga hannun Irfan amma abu yaci tura. Da k'yar suka samu suka kwace sa, macen ta soma fad'in" Calm down sir, just calm down pls,... "Fizgewa yayi daga rik'on da suke masa yana fad'in" How could you expect me to calm down, you all don't know your job you don't know your obligation, "Kan kace me turawan nan duk sun rud'e sunsan akan haka ba aikinsu kawai zasu rasa ba wann abun sai ya kaisu gidan yari, cikin sauri suka soma kunna CCTV security camera, Irfan ya k'urawa cameran ido wanda yake kan nuno mutane da sukayi zarya a tsakanin reception d'in....."Can yaga wata kaman ita tana sanye da black jacket wanda ya sauka zuwa gwiwarta had'i da neavy blue jeans, ta yane kanta da bakin mayafi idanunta rufe cikin bak'in glass....." Har ta wuce yace wa mutumin ya kuma playing, idanunsa sunyi jazur yake kallonsu kafin yace" If something bad happens to my wife you gonna pay for it..... "A sittin ya fice zuwa security Office dake cikin hotel din nan aka kuma kunna CCTV ana ganin mutanen da sukayi shiga da fice a hotel d'in amma babu alamun Deejah, anyi playing yafi sau abinda yafi basu ganta ba, take a aka kukkuna cameras din da suke gaba daya cikin hotel din ana bincike dan Hotel din yanada tsananin girman gaske. Can tsakan kanin flowers suka hangota tana kwance bayan flowers din kaman bata numfashi ga snow ya zuba sosai a jikinta....."A tare suka fice gaba d'aya suka nufi yanda suke zaton anan take...... "Wani tsallen da Irfan yayi gamida d'agota ya rungume cikin jikinsa.... hawaye na bin k'umcinsa yake fad'in am sorry dee am so so sorry, I'm here now jin bata mosti yasa hankalin Irfan mugun tashi, girgizata ya soma yi yana fad'in Deejah Deee pls wake up, hey u can't do this to me, am not gonna loose you, ji yayi duk jikinta ya sake ..." Juyawa yayi yana Kallonsu yanda suka masu k'uri suna kallon yanda yake sunbato shi kadai, a harzuk'e yake fad'in" What are you all looking at you idiots, just call an ambulance, hurry...."Kan kace me ambuce👌🏾ta iso, cikin sauri ya nufi ambulance din tana rungume a hannunsa har lokacin hawaye bai daina zuba a idanunsa ba snn bai dana sunbato ba...... Sameena ce👌🏾 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 87 *©Sameena Aleeyou...✍🏽* _Queen Samy Novels Forum....📖📚_ "Hannunta na rik'e cikin nasa, a hankali ta soma bud'e idanu har bud'e su tsaf kan kyakkyawan fuskar Irfan, murmushi ya sakar mata gamida kissing hannunta yace" Baby kin tashi, d'an muskutawa tayi gamida kau da kai gefe. A hankali komai yake dawo mata...."Irfan ya tsareta da manyan idanunsa ko kad'an baison tak'urata amma ya zama dole ya fad'a mata what she didi was wrong..."Shafa suman kanta ya soma a hankali kafin ya soma fad'in" Baby why did you do that, you risky your life... why Dee do you hate me that much. Kiyi hak'uri kar ki sake risking life d'in ki haka, idan akan buk'atanki da kike nema daga gareni ne na yarda na amince da zaran mun koma Nigeria I'll do as you wish kinji, but for now kiyi hak'uri har na gama abinda ya kawo ni England I promise I won't bother you again kinji...."A zabure take kallonsa yanda yake maganar babu alamun wasa a tattare dashi, ji tayi zuciyarta ya tsinke hawaye suka ciko idanunta, did she just hear him right, Goodness she just couldn't believe it wai ya Irfan ke fad'in da zaran sun koma Nigeria zaiyi abinda ta umarce sa yayi, kenan zai rabu da ita yake nufi... tuni hawaye ya soma ambaliya a fuskarta...."Cike da tashin hankali yake fad'in" Com'on Dee kiyi hak'uri just couple of weeks zamu kara nasan kina son komawa Nigeria, but pls this is all I'm asking of you pls, matse hannunta ya kuma cikin nasa kafin yaci gaba da fad'in" Ganinki cikin farin ciki ya fiye mun komai a rayuwata zanyi abinda kike so sweetheart ya k'arashe maganar yana mai rungumota cikin jikinsa yana fad'in" Oya stop crying, ki daina min asaran hawayenki it hurts me alot...."luf ta kwanta cikin k'irjinsa sai ajiyan zuciya take, sonsa take ji kaman kar ya saketa daga rungumar da ta masa..."Kowa da nashi sak'e sak'en da yakeyi cikin zuciyoyin su.. Dr na zuwa yayi discharging nasu... "Wani kulawa na musamman Irfan ke bata, da kansa yake bata abinci sann ya tabbatar tasha maganinta, dare yanayi kuwa mik'ewa yayi ya d'au pillow ya bud'e wardrobe ya ciro wani bedcover kafin ya k'araso wajenta gamida manna tama peck a goshinta yace" If you need anything ina parlor kinji princess daga haka bai kuma cewa komai ba ya d'au jakar laptop d'insanya wuce parlor......"Kallo Deejah ta bisa dashi har ya fice, ji take kaman tace masa ya dawo ta kwanta cikin jikinsa, tana son mijinta tana missing nasa, amma idan ta tuna abinda yayi mata wani takaici da haushinsa ne yake tokare mata mak'oshi, a hankali ta kwanta tana mai kukan zuci..... "Kasa bacci tayi dan kuwa tunanin Irfan ya addabeta a hankali ta mik'e tana sand'a kaman wata b'arauniya ta shiga lek'ensa ta ramin k'ofa, "Yana zaune yana sipping coffe lokaci guda yana aiki bisa computer.... A guje ta koma ta kwanta gamida lumshe ido ganin ya taso ya nufo d'akin ashe wayarsa ya mance gefen bedside..... "Kallonta yake kanyi sanda ya sunkuya don d'aukar wayarsa, kwad'ayin matarsa yake yana tsananin buk'atar ta burinsa bai wuce ya kwanta cikin jikinta ba amma yasan hakan ba mai yuwuwa bane a hankali ya sunkuyo gamida mata light kiss akan lips dinta kafin ya furta I luv you Dee pls don't leave me, I can't imagine life without you... daga haka ya fice ba tareda ya kuma yin komai ba..."Hawaye ne suka zubo daga idanunta anya batayi ganganci ba kuwa wata zuciya tace dad'in baki kawai yake maki dan yana son jikin ki, da sauri ta toshe kunnuwanta dan bata son tunanin ko kad'an..... "Washe gari da safe farkawa tayi ta gansa yana shiryawa gaban dressing mirror, abun mamaki yau jampa ya saka sky blue harda hula dark blue zanna bukar ba k'aramin kyau yayi ba, ji tayi ta kasa d'aga idanunta daga barin kallonsa, ta jikin madubi yake kallonta yanda tai masa k'urillah sandanyake d'aura agogo, a hankali ya juyo gamida sakar mata murmushi kafin yace"Good morning baby...."Da sauri ta kawar da kanta gefe wai kar ya gane kallonsa take, murmushi ya kuma kafin yace" Ki tashi ki shirya we are going somewhere....." A zabure ta mik'e dan dama ta gaji da zama waje d'aya tunda tazo tana nanik'e waje guda, har bata san sanda murmushi ya subce mata ba, murmushin shima yayi kafin yace" Ina parlor idan kin gama daga haka ya fice zai baza k'amshi yake.... "Yana fita Deejah ta mik'e tana fad'in" Yes yeey yau zan fita nasha iska..."Irfan na lab'e yana kallonta harda wani tsalle da rawan ta, dariya sosai ta basa yanayin ta na burgesa.... "Yana zaune parlor yana kallon TV a lokaci guda yana sipping black tea Deejah ta fito cikin wani Arabian gown navy blue mai bak'ak'en duwatsu ta yane kanta da bk'in mayafi... "A hankali ya furta ya Salam, dif ya mance shan tea yake, tayi bala'in masa kyau...."Murmushinya sakar mata, ita kuwa duk sai tajita wani iri sabida irin kallon da yake mata, zo ki karya baby kar muyi latti muryansa ya dawo da ita daga duniyar tunanin da ta tafi, babu musu ta k'araso gamida zama duk jinta take a tak'ure hakanta karya, sabida mayen kallon da Irfan ke binya dashi... "Duk yanda suka wuce kallonsu ake kaman wasu taurari, Irfan kuwa harda sakalo hannunta cikin nasa, sunyi kyau har sun gaji shakka babu sun dace da juna, Yanayin k'asar ya burgeta, ko ina tas tas gwanin ban sha'awa ga gini masu kyau da d'aukar hankali, a hankali take murmushi tana jin annashuwa cikin ranta, Shi kuwa Irfan sai murmushi yake yana son ganinta cikin farin ciki yana saka sa jin dad'i..... "Ga mamakinta wani gida taga sunzo Irfan ya danna bell, wata baturiya ce tazo ta bud'e masu k'ofa gamida masu sannu da zuwa, haka kurum Deejah taji gabanta na fad'uwa tun zuwarsu Gidan, gabanta bai gama yankewa ba saida taga wata mata bak'ar fata ta fito tana ma Irfan sannu da zuwa cikin harcen hausa, toh su wacece wann a ina Irfan ya santa..."Gaisuwa da zolaya matar ta soma yima Irfan gaba d'aya bata lura da Deejah ba wacce ta kafe wani makeken hoton family picture d'in gidan Alhj Abdullah da idanunta, zuciyarta na harbawa haka kurum sanda take kallon hoton...... Sameena ce👌🏾 [10/11, 10:05 PM] ‪+234 803 864 9695‬: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 88 *©Sameena Aleeyou....✍🏽* _Queen Samy Novels Forum....📖📚_ "Muryar Anty Bilki ne ya dawo da Deejah daga duniyar tunanin da ta tafi yanda take fad'in" Architect matar tamu kenan? Irfan ya murmusa yana kallon Deejah wacce ke k'ok'arin gaisar da Aunty Bilki, "Itace Aunty na, musamman yau na kawo maki ita ta tayaki wuni kafin su Ayla su dawo daga school. Aunty Bilki ta fad'ad'a murmushinta kafin tace" Kai amma kuwa naji dad'i ya sunan nata. "Khadeejah Irfan ya bata amsa a tak'aice, agogon hannunsa ya duba kafin ya mik'e yana fad'in" Toh Aunty na I'm leaving nasan Mr Chairman yana jira na..., "Mik'ewa Aunty Bilki tayi cikin sauri tana fad'in" "Kallo Deejah ta bisa dashi alamun da gaske barinta zaiyi ita kad'ai tare da mutanen da bata sansu ba..."Muryan Aunty Bilki ya katse mata tunaninta sanda take fad'in" Irfan breakfast fah, pls ka tsaya ka sa wani abu a cikin ka, d'an girgiza kai yayi kafin yace" wllhi a k'oshe muke Aunty na, we already have our break. "Mik'ewa Aunty Bilki tayi tana fad'in " I know you Irfan baka son cin abinci har Chairman ma ya gane ka, so I'll make takeaway for you.... bata jira cewarsa ba tayi wucewarta ciki. "Juyowa yayi yana kallon Dee wacce tayi shiru tamkar bata wajen, sunkuyowa yayi kafin ya d'an shafi gefen fuskarta yace" Baby I'm going, da zaran na gama da Office zanzo na d'auke ki, just feel at home kinji Aunty Bilki is like a sister to me though a nan na saba da ita, so if you need anything don't hesitate to talk to her, she's very friendly yanda baki tsammani, nasan na barki a safe hand, I love you....ya k'arashe maganar yana manna mata kiss a goshi. "D'ago ido kawai tayi tana kallonsa sai samun kanta tayi da gyad'a masa kai alum toh. Murmushi ya kuma kafin yace "Yauwa baby ta, shafa kanta yayi tamkar wata k'araman yarinya kafin ya fice, Deejah ta bisa da kallo har ya b'ace ma ganinta....." "Fitowar Aunty Bilki kenan da basket a hannu ta tarar Irfan ya tafi, zama tayi gefen Deejah kafin tace Wai tafiyar yayi bai karb'i abincin ba, Deejah ta d'an murmusa kafin tace" Ai munci abinci kafin muka fito, murmushi kawai Bilki tayi kafin tace" just feel at home, Irfan ya zama d'an gida, mijina yaji dad'in aiki dashi, Khadeejah kinyi dacen miji mai gaskiya da rik'on amana and also very hard working, at his age samun matashi mai k'wazo da k'ok'arin aiki irin haka da kamar wuya..."Nan ma murmushi kawai Deejah tayi, Kallonta Aunty Bilki tayi tana nazarinta dan kuwa tsaf taga irin sallaman da sukayi da Irfan, shakka babu akwai matsala tattare da aurensu dukda kodaga gani suna tsananin son sunan su, idan da amana kuwa ya kamata ta taimaka wa Irfan ta gyara masa auratayyar sa, d'an murmushi tayi kafin tace" Khadeejah tashi mu shiga ciki, babu musu Deejah ta mik'e tabi bayanta tana mai fad'in" Toh Aunty... "Kar ki damu Khadeejah ni wllhi na d'aukeki tamkar k'anwa bance ki fad'a mun sirrinki ba, amma ina so nasan shin kina son mijinki..."Dago ido Deejah tayi tana kallonta kafin ta gyad'a mata kai a hankali k'walla fal idanunta. "Sauk'e ajiyan zuciya Anty Bee tayi ta rik'o hannayen Deejah kafin tace" Deejah inajin wani al'amari mai girma a tattare da ke dan Allah ki fad'a mun tarihin rayuwarki...."I zuwa lokacin hawaye sun soma bin..."Jikin Anty Bee ya kuma yin sanyi, bata san sanda ta rungumo Dee ba tana lallashinta, Deejah bata b'oye mata komai ba tun girmanta a Orphanage har zuwa yau. "Hawaye tuni ya wanke fuskan Aunty Bilki, dukansu biyu kuka suke, Aunty Bilki ta saita kanta kafin ta rik'o hannayen Deejah tace" Hak'ik'a Deejah kin had'u da sharrin 'yan adam, hak'ik'a rayuwarki akwai tarin darussa a ciki, amma Irfan baiyi Deserving haka daga gareki ba, duk abinda yayi, yayi ne out of love, yana sonki yana k'aunarki, kar ki kuskura ki *Mallaka* ma wata mijinki, auren Azeeza da yayi makirci ne kawai suka k'ulla ba wani abu ba, yanzu kinsan me nake so dake?..."Deejah ta girgiza kai alaman a'a. Aunty Bilki ta murmisa kafin tace" tashi muje kitchen muyi girki, babu musu Deejah ta mik'e ta ajiye mayafinta fuska fal fari'a tabi bayan Aunty Bilki dake rik'e da hannunta suka nufi makeken kitchen d'inta wanda turawa keta kaikomo a ciki, "K'aramar tsuntsu ta ciro daga freezer da alama baru ne, wankewa ta kuma yi kafin aka d'aurata bisa wuta, wasu k'ullin kayan manya ta ciro aka soma had'i ma barun nan, Deejah dai sai kallonta take, suna had'a ido ta sakar mata murmushi kafin tace ta bud'e fridge ta ciro kankana da kwakwa da dibino sann ta nuna mata wata drawer tace ta d'auko mark'waila a wajen Deejah sai mamaki take ina ta sami wad'an nan abubuwan ita da take England, wata zuciya tace ba abun mamaki bane tunda a duniya take, nan da nan tayi duk abunda Aunty Bilki ta saka ta kan kace me sun had'a kayan sauk'ar wa macce ni'ima, Deejaj dai gaba d'aya kasa shan parpesun nan tayi dole dole Aunty Bilki ta sakata ta shanye tass, juice d'in kuma tace shi zata wuni tana sha, daga nan ta ciro wani k'ullin ta mik'a mata tace da zaran magrib tayi tayi tsarki dashi, Deejah tana d'an sunne kai ta karb'a Aunty Bilki ta murmusa tace, nifa yayarki ce so kima daina jin kunyata duk abinda ke damunki just let me know ta kashe mata ido guda tace hope kin gane....sosai ta bawa Deejah dariya gaskiya kirkinta ya zarce tunanin mutum, bud'e jakarta tayi da niyyan saka maganin ciki sai ganin kwalban turare tayi a ciki wanda ya sauk'ar mata da fad'uwar gaba....."Aunty Bee ta bita da kallo ganin yanayinta ya canza d'an tab'ata tayi kafin tace yaya dai Deejah. "Deejah ta ciro turaren tace turare na gani cikin jakata, kuma ni a iya tunani na ba ni na saka ba, Aunty tayi shiru tana nazarin abin, Deejah ta ciro tana k'ok'arin bud'ewa da sauri Aunty ta karb'a kafin tace bazakiyi amfani dashi ba dan kina kewaye da mugaye zo muje, taja hannun Deejah suka fice, can ta baya suka je, Aunty tayi bisimillah ta buga kwalban nan a k'asa ya fad'i tuuuuiii, ai kuwa yana fashewa sai wani hayak'i da wari ne ya gauraye wajen, basu gama shan mamaki ba sai ganin tsutsosti sukayi suna fita daga cikin kwalban, cike da tashin hankali suke kallon juna Deejah ta rungume Aunty Bee tsam cikin jikinta sai b'ari jikin nata keyi, Aunty tace ki kwantar da hankalin ki kinfi k'arfin mugu zo muje muyi alwala muyi sallah raka'a biyu muyi addu'o'i babu musu Deejah ta amsa mata da toh Aunty...... *Abuja, Nigeria* "Haka kurum Laila taji wani mugun fad'uwar gaba, da firgici kallon agogo tayi taga k'arfe 9:00pm, sauk'e ajiyan zuciya tayi kafin tace Allah sa dai lafiya, a'a abu kaman wasa sai ganin wani ciwo tayi a tafin k'afarta wanda batama san taji ciwon ba, wani mugun zafi da zogi had'i da k'aik'ayi ciwon ke mata tuni ta soma sosa ciwon tana lailayasa da 'yannyatsun ta.... "Jikin Ruqayya yayi tsanani, tana rik'e da hannun Nadiya da Sadiq a hankali take fad'in" Ku yafe mun, ku rok'a min Allah ya yafe mun koda bayan raina ne, snn dan Allah kuce wa Mamie da Umma Hajja su yafe mun...."Nadiya cikin kuka take girgiza kai tana fad'in" Ruqayya ki daina fad'in haka, you are not going to die, you are a fighter, keep fighting kinji Ruqayya.... "Girgiza kai Ruqayya tayi kafin tace" Nadiya lokaci na yayi bazan wuce lokaci na ba, na gode wa Allah da yasa nayi nadaman abubuwan da nayi tun ina da sauran numfashi tun lokaci bai k'ure min ba, Ba hali na bane *Muguwar k'awa* da kuma son zuciya irin tawa ta kaini ga halaka.."Allah yasa wannan ya zama ishara ga masu hali da son zuciya irin tawa, Ya Sadiq ka rik'e Nadiya amana hak'ik'a matar zama ce, Allah ya baku zuri'a d'ayyiba, Allah ya albarkaci rayuwar aurenku...."Kasa cewa komai sukayi Nadiya kam sosai take kuka, Shima Sadiq tuni yaji hawaye na k'ok'arin wanke masa fuska, salati Ruqayya ta soma kan kace me rai yayi halinsa..."Innalillahi wa inna'ilaihirraji un, ko wace rai sai ta d'and'ani mutuwa...."Kuka mai k'arfi Nadiya ta sake gamida durk'ushewa k'asa, shikuwa Sadiq addu'a yayi ya shafe mata idanunta da suke a bud'e, sosai ya rungumeta cikin jikinsa..... Sameena ce 👌🏾 [10/11, 10:05 PM] ‪+234 803 864 9695‬: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 89 *Sameena Aleeyou.....✍🏽* _Queen Samy Novels Forum....📖📚_ "Iyaka dauriya Sadiq yayishi dan neman kukan ma yayi ya rasa, he needs to be very strong, nan likitoci suka shigo suka soma duba gawar Ruqayya, Sadiq kuwa haka yayita lallashin Nadiya yana nuna mata mahimmancin hak'uri a lokacin da aka maka babban rashi irin haka,.. "Kan wasu awanni su Mamie sunji labarin mutuwar, Kuka baizo wa Sadiq ba saida yaga shigowar Mamie rayuwarsu na baya ya dawo wa Sadiq, shikenan da gaske Ruqayyar sa ta rasu ta barsu, take hawaye ta soma wanke fuskar Sadiq, Allah sarki rayuwar duniya maras tabbas, Haka Mamie ta had'e Sadiq da Ruqayya tana faman basu baki dukda itama dauriyar kawai take, dukda b'acin ran da Ruqayya ta sakata ciki, Mamie ta tausaya mata snn ta yafeta duniya da lahira, tasan Ruqayya yarinyar arziki ce had'uwa da lalatattun k'awayene kawai yaso gurb'ata ta, Allah Sarki d'iyar k'aninta, a tare suka bi gadon da ake turota da kallo, Mamie batasn sanda kuka ya kubce mata ba, a fili ta furta Allah maki rahama Ruqayya ta, Allah sa Aljannahtul firdausi ya zama masauk'in ki nanhar abada. Sadiq kuwa durk'usawa yayi a wajen yana kuka mai tsuma zuciya... *Manchester, England* "Koda su twins suka dawo suka tarar da Deejah ba k'aramin dad'i sukaji ba, dashike Deejah akwai son yara nan da sai suka saba, haka kurum taji son yaran ya shigeta tamkar k'annenta wanda suka had'a jini haka take jin sonsu har cikin b'argomda tsokanta, Aunty Bilki kuwa a tare ranan suka shiga kitchen ita da Deejah suka dafa dinner. "Dad din su Ayla da Irfan basu dawo ba sai wajajen k'arfe 8:pm lokacin Aunty Bilki nantsaye dining area tana jera plates twins suna parlor suna kallon wani Animation ai kuwa suna jin muryan daddyn su suka nufosa a guje suna d'alewa jikinsa, ganin Irfan yasa su fad'awa jikinsa a guje shima suna fad'in" Uncle Architect munga Aunty Dee your wife, murmushi kawai Irfan yayi ya shiga d'aga su sama yana masu wasa, haka suka d'unguma gaba d'aya suka shige ciki, Aunty Bilki ta k'araso tana masu sannu da zuwa, fitowar Deejah kenan daga kitchen hannunta rik'e food warmer sai ganin mutane tayi fal parlorn...."Caknta tsaya sanda idanunta ya sauk'a kan mutumin da hankalinta ya fi tafiya gareshi a family picture d'insu, shima kallonta yake haka kurum yaji fad'uwar gaba mai tsanani tareda abunda bazai iya fassarawa ba, Aunty Bilki ta k'araso ta karbi Warmer din kafin tace" Deejah ga daddyn su Ayla ku gaisa, da sauri ta saki murmushi gamida durk'usawa har k'asa ta gaishesa, shima cike da fari'a yake amsa mata mik'ewa tayi cike da kunya ta koma kitchen d'in ta sami Aunty Bilki, "Haka kurum yaji yarinyar ta burgesa, juyowa yayi ya kalli Irfan kafin yace" Architec barin shiga ciki, ku fara dinner dinnkafin na fito, Irfan ya murmusa yace" Ok Mr Chairman a fito lafia. Haka daddyn su Ayla ya shige ciki yana mai tunanin Deejah shakka babu ganinta ya tuno masa Fatimah, yana jin wani al'amari da baisan yamda zai fassara ba. "Aunty Bilki da Irfan sai hira suke twins suna k'wab'a masu shirme Irfan kuwa na biyesu yayinda Aunty Bilki ke faman k'wab'an su, Deejah kam banda juya spoon cikin plate bata iya komai, ganin mutumin nan a zahiri ya haifar mata da mummunar fad'uwar gaba, haka kurum taji tana alla alla su tafi, bata son mutumin ya kuma fitowa suyi arba,.. "Irfan na hankalce da ita gaba d'aya baison abinda zai tak'urata dan haka shima atsaitsaiye yaci abinci suka soma shirin tafiya, Aunty Bilki da twins basu tafiyar Deejah da Irfan ba, ta cika Deejah da goma na arziki tare da shawarwari na *Mallakn miji*. "A b'angaren Alhj Abdullah kuwa tunda ya shiga d'aki ya kasa katab'us ganin fuskar tsohuwar matarsa yayi a tattare da Deejah, wainshin meke faruwa dashi ne, haka a wann dare Aunty Bilki ta kasa fahimtar mijin nata gaba d'aya. "Nazarinta yake kan yi yanda gaba d'aya yanayinta ya canza, bai ce mata komai ba dan baison matsa mata ta kuma attempting guduwa, d'aukan abin sallah yayi kafin ya k'araso kusa da ita, zaunawa yayi gefenta gamida rik'o hannayenta, a hankali ta d'ago tana dubansa, abubuwa da dama sun tsaya mata a zuciya, na farko turaren da ta tsinta cikin jakarta na biyu ganin wann mutumin...." Murmushi Irfan ya sakar mata ba tareda yace komai ba, sun d'an jima a haka kafin yace" Kina son wani abu ne, "Da sauri ta girgiza masa kai alaman a'a, matse yatsun hannunta ya kuma cikin nasa kafin yace" You looking so dull baby ko dai bakiso zuwa gidan Aunty Bilki bane, ko an maki wani abu ne..."Nan ma da sauri ta girgiza masa kai alamun a'a kafin ta bud'e baki ta soma fad'in" She was nice to me, naji dad'in kasancewa da ita.."Irfan ya murmusa yace that's good,kafin mu bar Manchester zamu sake ziyaransu.."Murmushi Deejah tayi wanda har saida fararen hak'waranta suka bayyana, rabonsa da ya ga wann murmushin nata tun kan ya aureta. Kiss ya manna mata a goshi kafin ya d'au pillow yace "sai da safe baby...."Har ya kai k'ofa yaji ta rungumesa ta baya tana hawaye..."Da sauri ya juyo yana dubanta, ganin hawaye kwance kan fuskar ta ya tada hankalin Irfan, cike da damuwa yake fad'in baby lafia what's wrong...."Jiyo muryarta yayi tana fad'in" am sorry ya Irfan, am truly sorry pls forgive me for what I've done to you....."Rungumeta tsam yayi cikin jikinsa kafin ya masu masauk'i kan gado, a hankali ya shiga saka harshensa yana lashe hawayen nata, fad'i yake" Baby bakimin komai ba, ni yafi cancanta na baki hak'uri, ko me kikayi kinyi daidai, ko wani irin punishment kika yanke min I deserved it, so pls ki daina min asaran wann hawayen naki masu tsada...."Kallonsa take cikin ido tsantsan gaskiya da soyayyarta take hanhowa a idanun nasa, a hankali ta soma fad'in" I was stupid tun daga fari da ban fad'a maka komai ba da haka bata kasance ba, ya Irfan ina sonka ina k'aunarka pls kar ka rabu dani...." Rungumeta tsam yayi cikin jikinsa kafin yace" Deejah you're my life my inspiration, I'll never ever leave you, koda nace maki ma idan mun koma Nigeria zan yi as you saboda sonki na fad'a haka, amma rabuwa dake na daidai da rasa rayuwata, d'ago kai tayi tana murmushi tana kallonsa a hankali ta furta ka yafe mun, hancinta ya d'anja kafin yace" na yafe maki my Baby, nima ki yafe mun..."Bai ankara ba saiji yayi ta rungumesa sosai cikin jikinta, a kunnenta yake rad'a mata sai kin fad'a min dalilinki na k'in aurena a wancan lokacin. "Dago kai tai tana kallonsa ko kadan bata son tunowa amma ya zama dole ta fad'a masa komai, daga yanzu babu wani b'oye b'oye atsakaninsu. "Deejaj ta fad'awa Irfan komai har dalilinta na fara zuwa club ta fada masa, da irin razanata da Safwan yayi kan auren Irfan, duk saboda Azeeza ta *Mallake sa*, bata rage komai ba bata k'ara komao ba....."Kan kace me fuskar Irfan yayi jazur, haka nan idanunsa. "Cikin kakkausar murya yake fad'in" That Imbecile owes me alot, dama ni tunda daddy yayi employing dinsa nake da bad feelings akansa, so he was the reason da bamu kasance tare tuntuni ba, you shouldn't have kept quite Deejah, I'm pretty sure that jerk was the one who sent me those ridiculous texts, I'll make him pay for his damn crimes, I'll make him suffer, sann Niece din tashi da suka lik'a min zan sake ta da zaran na koma Nigeria...."Da sauri Deejah ta shiga girgiza kai tana fad'in" Pls ya Irfan kar kayi haka, Allah baya son saki, snn Azee bata da laifi ko kad'an Safwan shine mai laifi dan Allah kar ka hukunta ta da laifin da bata da hannu ciki, ka tuna tana d'auke da babyn ka, ko dan wann kar ka saketa pls...."Kallon Deejah kawai yake idanunsa sun kad'a sunyi jazur shi kad'ai yake jin abunda yake ji cikin zuciyarsa, baya tunanin zai iya yafewa Safwan, har had'a fuskan Deejahn sa da blue film yayi, tabbas idonsa idon Safwan na lahira sainya fisa jin dad'in..."Ganin damuwa ya nuna sosai a fuskar Deejah yasa saussauta ma kansa, a hankali ya kamo kunkuminta gamida mannata cikin jikinsa, abu guda ne zai mantar dashi bak'in cikinnda yake ciki anyanzu, shine kuwa ya kasance da Deejah, a hankali ya tallafo kanta gamida sakala bakinsa cikin nata, hannayensa suna rawa ya sauk'e su kan k'irjinta abunda yafi komai tafiya da Irfan a jikin Deejah, tun tana jin tsoro har ta samu kanta da biye masa suka ci gaba da aika sak'wanni wa juna,, "A hankali yake maganar cikin sigan rad'a yake fad'in" Baby muje muyi sallah mu gode wa Allah da ya *mallaka* mana junanmu k'ark'ashin inuwa guda a matsayin ma'aurata despite all the obstacles we've been gone through. "A hankali ta gyad'a masa kai dan wani irin kunyarsa takeji, ganin ko kallonsa ta kasa yasa sa suranta ya nufi toilet da ita, sai faman wutsil wutsil take masa tana dariya ta rufe fuskarta da tafukan hannayenta take fad'in" Oh pls master I can walk my self, turo baki yayi ya kwaikwayeta kafin yace" Nak'i amaryata bazata sha wahala ba, komai yi mata za'a yi, haka cikin jishad'i suka gudanar da alwalansu, suka fito suka tada sallah, raka'a biyi sukayi yayinda Irfan yajasu Deejah ke binsa a baya, bayan sun idar ya juyo ya kama goshinta ya karanto mata addu'o'i kaman yanda yazo a sunnahn ma'aiki(S.A.W). "Rungumeta sosai Irfan yayi cikin jikinsa bayan ya cire hijabin dake jikinta, Deejah kuwa lup ta kwanta cikin k'irjinsa, a hanakali yana shafan suman kanta yake fad'in "My Dee this is the most happiest moment in my life, gani ga ki Allah ya cika mana burinmu mun zma *Mallakin juna* ya d'an d'ago fuskarta yana kallon kyawan idanunta kafin ya furta" I luv you Dee I'm dying to be with you pls karki hanani kanki kinji baby na... bata ankara ba sai jin bakinsa tayi cikin nata, kissing d'inta passionately, a hankali ya mik'e ya d'auketa kaman wata baby yana mai ci gaba da sunbatar ta har ya masu masauk'i kan makeken gadon, a hankali ya soma rabata da kayan jikinta yana mai ci gaba da yi mata salo irin nasa cike da k'warewa, bayyanan k'irjinta ya kuma susuta Irfan, tsoro da firgici su suka cika zuciyar Deejah, tunawa tayi da wancan lokacin sanda ya kusanceta, azaba da wahalan data sha, wani abin mamako shine ta kasa hanasa abun da yakeyi sai faman biye masa da takeyi wanda hakan ba k'aramin zautar da Irfan yayi ba, a hankali ya sauk'o da bakinsa wuyanta yana mai ci gaba da sunbatar wuyar nata a haka har ya sauk'o kan k'irjinta, cikin salo yake tsotsansu kaman wani jinjiri hannunsa na bisa mararta yanai mata wani salon, tuni Deejah ta tafi wata duniya Irfan ya zame mata tamkar malami duk wani abunda yayi mata k'ok'arin masa take, sun jima cikin yanayin kafin a hankali ya soma shigarta, ciccijewa take dan kuwa daga gani tana jin azaba saidai baikai na ranar farko ba, shi kuwa sai binta a hankali yake yana lallab'ata dan yasan k'ok'ari kawai take amma tana jin zafi.."Wannan had'i da Deejah tasha ba k'aramin taimakawa yayi wajen tafiyar da Irfan ba, sai faman sunbatu yake mata yana sa mata albarka, sun kwashi lokaci mai tsawo cikin duniyar ma'aurata suna masu faranta ran juna.."Sanda ya sami nutsuwa sosai ya mak'aleta cikin jikinsa, banda karanto mata addu'o'imda saka mata albarka baya komai, jinsa yake tamkar sabon ango, sai wani faman rirtatanyake ita kuwa tana zuba masa shagwab'a son ranta, a wann dare Deejah ta yarda Irfan masoyinta ne na gaskiya, treating nata yake tamkar sarauniya, shima Irfan ya yarda yayi dacen mata, tarairaya da kulawa kam tana ganinsa cikin wann dare, shi kansa Irfan d'in wani shagab'an soyayya yake kan yi mata, fatansu Allah ya tabbatr dasu kan sunnar ma'aiki...... *Abuja, Nigeria* "Washe gari gidan Mamie ya cika fam da bak'i 'yan karb'an gaisuwa, Kwata kwata Ammah bata kula da Dada dake zaune can k'uryar d'aki mai kallon parlor, tana tak'ure waje guda tana hango mutane, itama dadan bata kula da Ammah ba sam. "Sadiq ne yayi sallama ya shigo yayinda Engr Nazif ke biye a bayansa, gaisawa Engr ya soma da Mamie yana mata ta'aziyya,....."Muryan masoyinta wanda take kwana dashi ta tashi dashi shi ya daki dodn kunnuwarta, a zabure ta mik'e tana kallon yanda take jiyo sautin, ba gizo yake mata ba, shine, shine abun k'aunarta, a hankali take takawa har ta iso cikin parlorn, kallonsa take sanda yake k'ok'arin mik'ewa kafin ta furta *Nazif* "Dummm haka k'irjin Engr ya buga, anya muryarta yaji samun kansa yayi da kasa d'agowa don kar yaga akasin haka, Zuciyarsa ta shiga raya masa ba muryan Fatimarka kaji ba, kawai gizo muryarta ke maka kaman yanda kake ganinta a mafarkin ka.. *"Muryar Ammah ya jiyo tana fad'in" Fateemah...."Cikin sauri ya d'ago idanunsa yana kallonta..... Sameena ce👌🏾 [10/11, 10:05 PM] ‪+234 803 864 9695‬: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 90 *©Sameena Aleeyou...✍🏽* _Queen Samy Novels Forum....📖📚_ "Kasa motsawa yayi daga yanda yake, cikin sauri Mamie ta mik'e gami da rufe parlorn dama already babu mutane ciki, daga su saiko Nadiya da Sadiq. "Kallonta yake hawaye na bin k'uncinsa, rayuwarsu a baya da irin soyayyar da sukayi shi yake tunowa, itama Fatima abunda take tunawa kenan sunfi minti biyar me kyau suna kallon juna hawaye na sauk'a bisa k'uncinsu, babu wanda ya iya furta koda kalma guda cikinsu, ji yake kaman yaje ya rungumeta ko zaiji sanyi cikin zuciyarsa, Ammah ganin abun take tamkar a mafarki yau gata ga d'iyar aminyarta Hindatu, Allahu Akbar ashe Fatimah nada rai bata mace ba ... "A hankali Fatima ta soma sulalelewa a k'asa, basu ankara ba sai ganinta sukayi sumammiya...."Cike da tashin hankali Engr ya tsuguna gabanta kaman zaucecce yake fad'in" Fatimah don't leave me again, pls don't I can't bear it now that I found you...."Da sauri Sadiq ya kawo ruwa ya mik'awa Ammah, Mamie dake rik'e da Fatimah ta shiga yayyafa mata, ita kuwa Nadiya da gudu ta tafi ta rungume Daddynta tana basa baki dukda bata fahimci abinda ke wakana ba. "A hankali ta soma bud'e idanunta tsaf ta sauk'esu kan farin cikin rayuwarta Nazif, murmushi ya sakar mata hawaye na bisa k'uncinsa yake fad'in" Fatee is this for real, is this you..."D'aga hannayensa sama yayi yana mai mik'a godiya ga Rabbil Izzah, murmushin farin ciki ne ya ziyarci illahirin mutanen dake wajen dukda Ammah ce kawai tasan exactly abinda ke faruwa. Juyowa Engr yayi gamida rungume Nadiya yana fad'in" Sweedy I found her, I found her again, destiny brought us together again..."Murmushi kawai Nadiya tayi ko ba'a fad'a wann mata itace masoyiyar mahaifinta, Mamie da Sadiq kuwa sun kasa gane komai, toh a ina Engr yasan Dada?, koda shike dama malam ya fad'a masu duk randa tayi tozalimda wanda ta sani hankalinta zai dawo zata sami lafia...."Muryan Dada suka jiyo tana fad'in" Alhamdulillah, Allah na gode maka da ka dawo min da rayuwata snn ka sake had'ani da fuskar da a kullum nake mafarkin gani, Ammah ta murmusa gamida rungume Dada. "Ammah ta kalli Sadiq da Nadiya tace su basu waje, babu musu Sadiq ya rik'o kafad'un matarsa wacce idanunta duk sun kod'e sabida kuka, ficewa sukayi zuwa wani parlorn. "Har lokacin Dada ta kasa daina kukan da take, saida tayi mai isarta kafin ta basu labarin iyaka abinda ta sani game da ciwon haukarta, yanda ta tabbatr masu shakka babu kishiyar uwarta hajiya Karime da mijinta su suka jefata cikin wann masifa, harta haihuwar datayi tana cikin hauka duk saida ta fad'a masu, Yaron ko yarinyar yana raye ko yana mace Allah ne kawai ya sani.. "Gaba d'ayansu harta Mamie duk saida suka zubda k'walla, juyowa tayi tana kallon Mamie kafin ta rungumeta tana kuka take fad'in" Dukda ba'a hayyaci na nake ba na sani kece matar da ta taimaka min, keda zur'ianki babu abinda zance maku saidai Allah ya biyaku da Aljannah, ubangiji ya tallafa maku kaman yanda kuka tallafa mun, Mamie ma hawaye take tana fad'in" Dada ki daina fad'in haka tuni kin zama zuri'ar mu kema, yanzu lokaci ne na farinciki tareda godewa mahaliccinmu da ya baki lafia, Allah ya k'ara maki lafia, ya kuma nisantamu daga sharrin masu nemanmu da sharri, gaba d'aya suka amsa da Ameen..... "Kaman zaucecciya ta soma fad'in" Baba na, ina baba na, yana tare da azzaluman matar nan, ko shima ta kashe shi?... Da sauri ta mik'e tana k'ok'arin ficewa, da sauri Ammah ta rik'ota ta zaunar kafin tace" Fatimah babanki yana nan da rai bai mutu ba, ammah ....."Sai kuma ta d'anyi shiru.."Cike da damuwa Fatima ke fad'in amma me Ammah, me ya samesa, dan Allah ku kaini na gansa. "Engr ya d'an girgiza kai kafin yace"Baba Alhj ya sami stroke Fateee a halin yanzu ko magana baiyi....Kuka Fatimah ta soma sosai da hawayenta, kaman wacce ta tuno wani abin ta soma fad'in" Dan Allah ku taimaka min ku rabashi da azzaluman matar nan, na tabbata itace silan ciwonsa, snn na sani akan ta *Mallaki* companyn zata iya kashesa, Nazif pls help my father don't let her hurt him again pls kaji, Ammah pls.."Duk sai ta basu tausayi, Engr ne ya soma fad'in "Fatee ki kwantar da hankalinki Hajiya bazata kuma zaluntar kowa ba, I won't allow her to hurt you again or your father, "Ya d'anyi shiru kaman mai nazari kafin yace" Tunda abun ya kasance haka wee need to be very careful, yanzu bazamu bayyanar da samun ki ba, snn zamu d'auki baba Alhaji a sace mu fitar dashi k'asar Germany mu masa jinya acan ba tare da sanin kowa ba. "Gaba d'aya suka gya'da kai snn suka amince da shawarin Engr.... "Hajiya Karime tana kwance tana bacci ta farka da ihu, mafarki take ga kishiyarta Hindatu da d'iyarta Fatee harma da wata wacce batasan ko wacece bace amma da dukkan alamun d'iyar Fatee ce, ganinsu ya sata gudu tana cikin gudun ta had'u da d'iyarta Laila da jikarta Azeeza gaba d'aya suka soma gudun suma basu fad'a ko ina ba sai wani tapkeken rami wanda yake ci falfal da wuta... wann mafarki ba k'aramin razana Karime yayi ba, sai zufa ke karyo mata ta ko ina, hammatar ta ne taji yana mata mugun zafi zogi da rad'ad'i had'i da k'aikayi, aikuwa tana d'aga hammatan taga wanu mulelen k'urji gaba d'aya ya kusa cike hammatar, sosawa ta shiga yi babu ko k'kk'autawa. *Manchester, England* "Zaune yake a parlor Laptop dinsa na gabansa yana aiki akai, bincike yake kan Safwan, nan ya shiga website d'in Safwan yana bincika asalinsa, daga nan ya soma bincike a fannin da Safwan ke aiki a Company d'insu, kaman wasa sai gani yayi Safwan na shirin fitar da kud'i ta External account d'in Daddy, kud'i masu mugun yawa over $600.000, "What!!!!! Irfan ya furta gamida dad'a punching laptop din dan tabbatarwa, a hankali ya soma girgiza kai a fili yake fad'in" that Animal is realy an imbecile, cikin sauri ya ciro wayarsa ya shiga neman layin Sadiq.... bugu uku Sadiq bai d'aga, "Oh com'on pick up Sadiq...."Can yaji an d'aga wayar, gaisawa suka soma yi ga mamakin Irfan sai jin muryar Sadiq yayi bai fita sosai snn he sounds depressed definitely something is wrong, zuciyarsa ta shiga raya masa Sadiq is going through a hard time ashin lafiyar matarsa, nan kuma Irfan yaji baison k'ara masa wani tension don haka kawai sai ya kawar da zancen Safwan ya soma tambayar Sadiq jikin Ruqayya...."Maimakon yace masa da sauk'i sai jiyo muryarsa yayi yana rawa kaman na me kuka yake fad'in" Irfan Ruqayya is gone, she's gone Irfan....."Kukan da baiso ya kufce masa, "Cike da tashin hankali Irfan ya mik'e tsaye yana karanto Innalillahi wa inna ilahirraji'un, Cikeda tausaywa Irfan ya soma lallashin Sadiq yana basa baki, Irfan yace "Friend we will on our way as soon as possible...."D'an girgiza kai Sadiq yayi kafin yace" Irfan ba sai kun dawo yanzu ba, I'm not alone here, just focus ka k'arasa abinda ya kaika Manchester, I promise you I'll be fine..."D'an murmushi Irfan yayi, yaji dad'in yanda abokin nasa yayi tawakkali, hak'uri ya kuma bashi gamida yi ma Ruqayya addu'a, daga bisani yace ya tura masa numbern Mamie zai mata ta'aziyyah.... "Juyowar da Irfan zai yi sukayi ido hud'u da Deejah wacce tuni hawaye ya wanke fuskarta, a hankali ya furta ya Salam kar dai taji, cikin sauri ya mik'e ya nufeta gamida rungumeta cikin k'irjinsa, sosai ta k'ank'amesa gamida sake kuka mai k'arfi, cikin kuka take fad'in" Is it true ya Irfan, is it true that Ruqayya is no more...."Kwantar da ita yayi bisa kafad'unsa kafin ya soma lallashinta yana nuna mata duk mai rai mamaci ne, Deejah tasha kukan mutuwar Ruqayya, haka Irfan ya kusan wuni aikin lallashinta dan abun yayi affecting nata sosai..... *Abuja, Nigeria* "Tun daga gate sautin k'ara da hayaniyar mutane ke tashi, idan da sabo ya saba da kid'an da Yesmin ke k'urewa cikin gidan, abinda ya damesa yau shine hayaniyar mutanen da yake jiyowa, d'an gajeren tsaki yayi kafin yasa kai. "Cak ya tsaya a k'ofan parlorn yana kallon ikon Allah, tunda yake a rayuwarsa bai tab'a ganin kalan iskancin da ake a gidansa ba, Mata da maza tsirara, mata suna mad'igo da 'yan uwansu mata ciki harda matarsa Yesmin, Maza suna luwad'i da 'yan uwansu maza, innalillahi, duk iskancin Safwan baya luwad'i yau sai gashi anayi a cikin gidansa harda mad'igo ku, a wai matarsa ke jagoranta...."Baisan sanda ya k'arasa ba ya shiga dukan Yesmin ta ko ina...."Kan kace me mazan nan sunyi yo kansa sun soma jibgansa, Yesmin na murmushin 'yan duniya ta d'aga masu hannu alamun su k'yalesa, a hankali ta tako har gabansa kafin tace" Ahidjo Na Allah yau zaka san ka sauk'e filthy hands dinka kan Yesmeen, kallon mazan tayi kafin tace" Chalse kuyi abinda kuka ga dama dashi tunda you're in tje mood, Charlse ya kwashe da dariya sauran suna tayasa kafin yace" Dama ya bani sha'awa..."Ahidjo yana ji yana gani 'yan luwad'in nan suka masa kaca kaca....... Sameena ce👌🏾 [10/11, 10:05 PM] ‪+234 803 864 9695‬: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 91 *©Sameena Aleeyou....✍🏽* _Queen Samy Novels Forum..📖📚_ "Ko motsi me kyau Ahidjo ya kasa balle ya iya tashi, Yesmin ta k'araso yanda yake gamida kwashewa da wata irin dariyan 'yan tasha, tsugunawa tayi tana facing Ahidjo kafin ta kuma kwashewa da wani dariya, tanai masa kallon sha biyu saura kwata take fad'in" Ahidjo Na Allah, now I want you to tell me who's the real d'an tasha tsakanin ni da kai, ashema k'aryar iskanci kake, d'an rainin hankali wann kad'an ka gani the next time you try to mess with me ko numfashi bazaka iyayi ba balle motsi, snn ita shegiyar k'aramar karuwar da kake zuwa wajenta yanzu zan tura su Sasha suje su huta da ita, daga haka tayi alama wa k'awayenta matan kan su biyo bayanta, Ahidjo yanaji yana gani Yesmin ta hayesa ta barsa nan kwance kaman gawa, nishi ma da k'yar yake don kuwa zaratan maza ne har kuga hud'u sukayi amfani dashi.... "Nadiya kwance cikin jikin Sadiq har wann lokaci bata gama dawowa normal ba, d'an shafan gefen fuskarta yayi kafin yace" Angel ya kamata kije ki duba Azeeza yau, kinga tunda su Irfan suka tafi bamuje munga halin da take ciki ba, nasan da nine bana nan da Irfan ya kawosu sun dubaki...." "Tsuke fuska Nadiya tayi gamida turo baki kafin tace" Haba big bro wllhi wannan Azeeza sam bata da mutunci, ka dubafa Aka mana rasuwa ko ta tako k'afarta tazo ta'aziya and yet kanamce mun naje na dubata, dama tuncan ni na tsaneta bama good time, dama Deejah ke sani na kulata....."Sadiq ya murmusa gamida rungumota cikin jikinsa cikin sigan rad'a yake fad'in" Haba sweet nasan ba haka kike ba, ko bata zo maki ta'aziya ba ke kije ki dubata, kiyi don Allah, don yayanki da take da igayansa na aure akanta snn kiyi don abunda ke cikinta, ko babu komai matsayinta da Irfan d'aya ne a wajenki a yanzu, pls don't say no my love kinji Nadee na. "Sadiq k'arshe ne wajen tafiyar da mace, haka yayi convincing Nadiya ta tashi ta soma shirin zuwa gidan ya Irfan.... "Azee na zaune ta rapka uban tagumi, abun duniya sun taru sun mata yawa ita ina zata saka kanta, ta kira wayan Irfan yafi abunda yafi amma baya shiga, k'ila ma ya canza layi ne, yanzu idan Irfan ya daina bata d'an kulawan da ya soma bata batasan yaya zatayi ba, shakka babu zata iya had'iye ranta idan hakan ta kasance...."Tana cikin wann tunani taji knocking a k'ofarta, jiki babu laka ta k'arasa ta bud'e, " 'yan mata guda hud'u ta gani cikin shiga maras kyaun gani, gaba d'aya suka sakar mata murmushi, daurewa tayi ta d'an saki murmushin yak'e itama... "Tun kan Azee ta basu izinin shigowa suka bangaje ta suka shige ciki, kan kujera suka je suka kakkame, Yesmin sai faman girgiza k'afa take, dan yau babu mai hanata cin uwar Azee. "Azee ta k'araso tanai masu kallon banza kafin tace" Lafiya su waye ku. "D'aya daga cikin k'awayen Yesmin ta mik'e tana k'arewa Azeemkallo harda zagayeta kafin ta kwashe da dariya, ta dubi k'awarta Yesmin tace" Yanzu sweety kan wann shegiyar k'aramar k'aruwar Ahidjo ke maki iskanci..."Jin sun ambaci Ahidjo yasa gaban Azee mugun fad'uwa, kardai ace matar Ahidjo ne.... bata gama tunanin ba sai ji tayi an finciko ta an shiga luguiguitata ta ko ina...."Tsoro da firgici ya ziyarci Azee, duk iskancinta bata mad'igo..." A hasale Azee ta mik'e tana masu kallon banza kafin ta soma fad'in" Ku k'anan 'yan iska baku isa ku shigo har gidana kuce zaku ci mutunci na ba, shegu tsinannu 'yan lesbians...."Wani mugun dariya suka kwashe dashi kafin Yesmin ta dubi Zuzu dake gefenta tace Zuzu bani abun nan, babu musu Zuzu tq bud'e jaka ta ciro bulala me shegen kyau, Azee ta soma ja da baya tana fad'in ku fice mun a gida kafin na kira maku police... " Sally ta kwashe da dariya kafin tace" Dan ubanki gaba d'aya police station din garin nan a k'ark'ashin ikonmu suke, ki kirasu mana shege ka fasa..."Azee zatayi magana taji sauk'an bulala a gadon bayanta, ihu take tana tsalle, basu fasa jibganta ba, kunsan unguwannin masu kud'i kowa na hidimarsa dan haka babu wanda yaji ihun Azee, Malam Audi kuma a gate ce masa sukayi su k'awayen matar gidan ne dan haka dole ya barsu su shige, kafin Azee ta kwab'a masa rashin mutunci, "Saida suka mata lilis kafin suka k'yaleta, kaman wasu mayu haka suka soma rabata da kayan jikinta, wancan tana cakuman nan wannan tana tsotsan can... "Malam Audi yana ganinsu ya taso yanai masu sannu da zuwa, Sadiq ya rage glass din motar kafin yace" Malam Audi matar gidan na nan kuwa, Malam Audi yace "Eh rankashi dad'e ai harda bak'i ma tayi k'awayenta sun zo, Snn kullum d'aya abokin Oga sai yazo, shine nace kaikam baka tab'a zuwa ba...Sadiq ya murmusa yace toh Malam Audi gashi yau munzo..." Nadiya kuwa a ranta take tambayar kanta" Wasu k'awayen Azee ne suka zo,??? Shi kuwa Sadiq tambayar kansa yake me Ahidjo yake zuwa yi kullum gidan Irfan, shashantar da maganar yayi gamida k'arasa parking. "Ya juyo ka kalli Nadiya da har lokacin tunani take" Hannunta ya rik'e ta juyo gamida sakar ma juna murmushi kafin yace" Ki shiga idan kun gaisa sai kimin iso, gyara mayafinta tayi kafin tace toh shikenan barin shiga, gyada mata kai yayi gamida kissing hannayenta...."Soyayyarsu abin burgewa. "Sallama take tayi a k'ofar parlorn amma babu wanda ya amsa, har zata juya sai ta jiyo kaman gurnanin mutane da alama ba'a hayyacin su suke ba, gabanta ne yayi mugun fad'uwa, hannunta na b'ari ta kama handle din k'ofar gamida da murd'awa, nan k'ofar ta bud'e....."Cak Nadiya ta tsaya sakamakon abinda idanunta suka gane mata, innalillahi wa inna'illaihi rraji'un take son furtawa amma bakinta ya kasa, ko a film bata taba ganin irin wann kazantacciyar rayuwa ba, Azeeza ta gani kwance da mata hudu suna wani irin yanayi maras kyaun gani.... *Readers kuyi hak'uri da wannan babu yawa, insha Allah idan na samu time zuwa later zaku jini, luv you oll😍😘* Sameena ce 👌🏾 [10/11, 10:05 PM] ‪+234 803 864 9695‬: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 92 *©Sameena Aleeyou....✍🏽* _Queen Samy Novels Forum....📖📚_ *Assalamu'alaikum Beautiful faces, hope all my amazing fans are doing great, Allah yasa haka ameen. "I'll like to say some few words kan k'orafin danaji wasu nayi regarding this very novel, people are saying naja book d'in yayi tsayi sosai, dan Allah kumin hak'uri na samu na isar da sak'on da nike son isarwa gareku, yanayin labarin ne yazo a haka, bazan maku alk'awari ba amma dai insha Allah wannan littafi bazai haura shafi 100 ba, inajin dad'in yanda kuke bina duk wuya duk dad'i duk rintsi, I really appreciate it, without you no MALLAKIN WAYE😃. So please and please you guys should add more patience and continue following me bumper to bumper har Allah ya bamu ikon ganin k'arshen labarin nida ku baki d'aya. I love you all and I'm proud of you guys😍😘* "Jikin Nadiya sosai ya d'auki rawa, ta kasa gasgata abinda idanunta suka gane mata, da sauri ta juya ta soma tafiya har tana k'ok'arin kifewa a k'asa... Tunani kala kala cikin zuciyarta. "Sadiq baiji isowarta ba dan glass na d'age AC na kunne... Ganin yanayinta yasa sa saurin unlocking motan snn ta bud'e ta shige, kallon mamaki ya bita dashi kafin yace" Ya dai Azizar bata nan ne? "Tama rasa me zata ce masa, murya na rawa tace" Big bro let's leave this place pls... "Gyara zama Sadiq yayinya juyo sosai yana fuskantar ta kafin yace" Sweet I don't get you, me kike nufi, wai ma yaya na ganki haka you looks somehow. "I zuwa lokacin idanun Nadiya sun soma kawo ruwa, d'agowa tayi tana kallon Sadiq kafin tace" For Allah's sake let's get out of here, I beg of you pls big bro.... "Ganin yanayinta yasa jikin Sadiq yin sanyi a hankali ya karya kan mota ya nufi gate, Nadeeya kifa kanta tayi da cinyoyinta. "Sadiq dai sai sak'e sak'e yake, to the hell's going on there, meke faruwa, me ya jefa Nadiyar shi cikin wann yanayi, oh no he can't stand seeing her like this in tear. Dole ya nemi gefwn tit gamida yin parking motar sa. "Hannayensa duka biyu yasa gamida rungumar gadon bayanta dukda bai san meke faruwa ba ko me ya faru he needs to calm her fist. Cikin sigan rarrashi ya soma fad'in" Sweet pls stop those tears, you know it hurts me a lot ganin hawayenki, just tell me what ever is worrying you my love, remember we promised not to hide anything from each other. So tell me pls what was that you saw in there,.... "Dagowa tayi gamida rungumesa very tied kafin tace" Big bro I don't know how to explain it, how don't inow how to say it, what I saw was terrible, I still couldn't believe it....."Ta kuma fashewa da wani sabon kuka, duk dauriyan Sadiq kar ta karyar masa da gwiwa saida yaji jikinsa yayi sanyi, toh ko wani abu je ya sami Azeezan.."Kallon Nadiya yake kafin yace" Wani abu ne ya sami Azeezan tell me sweet, you can't just kept quite like this.... Ganin bata amsa sa ba zuciyarsa ta shiga tabbatar masa something is definitely wrong, ko mutuwa Azeezan tayi, cikin sauri ya tada mota yana fad'in " Mu koma muga me ya faru, I can't stand by doing nothing alhalin wani abu ya sami iyalin Irfan, he'll never forgive me for that. Cikin sauri ya karya kan motan.. "Ji yayi ta rik'e kan starry din tana girgiza kai take fad'in " Big bro thay trash is cheating on brother, all this while yana zaune da tsinanniya karuwa ce ashe, karuwancinta bai tsaya kan maza ba harda mata 'yan uwanta take bi, could you immagine ganinta nayi da 'yammata hud'u akanta suna biyan buk'atan juna.."Wa'iyazubillah,...."Innalillahi kawai Sadiq ke nanatawa a zuciyarsa, he's speechless ya ma rasa abun cewa, Aziza 'yar Lesbian ce, take yaji tausayin abokinka ya rufesa, shakka babu an cuce Irfan da aka lik'a masa wann yarinyar, dama shi tuntuni bata kwanta masa ba...."Muryar Nadiya ya jiyo sanda take ci gaba da fad'in" Big bro me mutane suka d'auki rayuwa, wllhi kana mutuwa shikenan an manta ka kuma rashinka bazaisa a fasa komai a duniya ba idan tak'amanka iskanci ne wani a ranar daka mutu a rananr yake ji zai bud'e nasa, meyasa mutuwa bata zama izna ga mutane, meyasa mutane basu d'auki laifi a bakin komai ba, laifin da Allah ya halak'a al'umma guda a sabida shi, ta share hawayen fuskanta kafin taci gaba da fad'in" Allah ya isa wa ya Irfan he's never like this, tun muna America tushen tsiya ya Irfan bao tab'a yin budurwa ba balle yabi mace amma gashi Allah ya jarabce sa da fasik'a mazinaciya, Ni wllhi ban yarda cikin jikinta nasa bane......"Da sauri Sadeeq ya toshe bakinta da tafin hannunsa kafin ya soma girgiza kai yana fad'in don't say such thing sweet, we can judge the child for now, and babu laifinsa baisan meke faruwa ba, for sure Irfan baiyi deserving Azeeza ba, but I assure you my love zanyi duk iya k'ok'arina na fahimci gaskiyan al'amarin snn don Allah kar ki fad'a wa kowa wnn zancen not even Irfan, kinga baya k'asa idan kika fad'a masa you'll end up ruining his trip and bamusan yanda abun zai kasance ba, kin san irfan mutum ne me zuciyar gaske, muddin yaji labarin nan he'll definitely get out of control and hakan ka iya haifar da aikin dana sani. for now lets pretend bamu san komai ba, but I'll keep an eye on her da masu zuwa gidan kin gane, "Gyad'a masa kai tayi gamida rungumeshi a hankali ta furta thank you big bro fo what you've been doing for my family, Allah ne kawai zai biyaka..."Murmushi yayi gamida matse ta sosai cikin jikinsa kafin yace" Familynki sun gama mun komai Princess tunda suka *Mallaka* mun the most wonderful and beautiful woman on earth. Wani dad'i ne ya mamaye zuciyarta tuni Sadiq ya mantar da ita wani bak'in cikin da take ciki da kalan soyayyarsa..... "Saida sukayima Azee lib'is kafin suka k'yaleta yashe a wajen tana neman d'auki, tsaban k'warewarsu a iskanci harda yima malam Audi kyauta me tsoka dan gaba idan sunzo ya k'yalesu su shiga. "Azee ta nemi kuka ta rasa, banda azaban ciwo babu abinda gabanta ke mata, mata hud'u sukayi fingerings d'inta, ta lura abun nasu harda mugunta, babu wanda take son gani a halin yanzu sai Irfan, da yanzu tana kwance cikin jikinsa tanai masa shagwab'a, kewar mijinta da tsanar Ahidjo su suka taru suka cika zuciyarta.. haka ta mik'e tana tafiya da k'yar ta nufi d'aki dan yin jinya ma kanta. "Yesmin zaune gefen Ahidjo har lokacin baya iya zama sai kwanciya dan ta kashinsa ba k'aramin ciwo yaji a wajen ba, taunar cingam take lokaci lokaci tana kwashewa da dariya idan ta kallesa. "Da k'yar cikin mawuyacin hali Ahidjo ke fad'in" Dan Allah ki taimaka ki kaini asibiti a min d'inki wllhi wann ko basir me sturo ne iyakaci...."Yesmin ta kuma kwashewa da dariya kafin tace" Ka dai ji kashedin da na maka wllhi wllhi maganar nan ya fita naji shi a gidanmu ko a gidanki ko kayi gigin sakina, wllho kashinka ya bushe, duk wani iskancin da kake da matar abokin ka zan fad'a komai, kai kama sanni yanzu kam kasan what I'm capable of, I don't have to explain my self to you, k'aramin d'an iska kawai, c'mon tashi muje na kaika a maka stitches ba don halinka ba, da naso barinka kayi sati a haka harta kashi sai ya gagareka amma yanzu tumda ka mik'a wuya ka yarda nice gaba da kai fine, oya let's go..." marairaice fuska yayi cike da fargaba yake fad'in bazan iya tafiya ba ki taimaka ki rik'e ni, tsaki ta d'anyi kafin tace kaci darajan kai kyakkyawa ne kasanni da son kyawawa dan shi ma na aureka, jawoshi ta shiga yi kaman wani kashi ta nufi waje da shi tana k'walla kira wa driver dinta..... "Ciwon Laila sai da'da ruruta yake, hankalinta idan yayi dubu ya tashi babu yanda Engr baiyi ba taje asibiti amma tak'i, ita bama wann ba canzawan da yayi ne ya dameta, da k'yar ta d'au mayafi tana dingisawa ta fito waje, a haka ta tada mota da k'yar take driving har ta isa gidan Hajiya Karime. "Hajiya Karime na kwance shem shem a parlor ta d'aga hammatarta dan k'urjin yaja ruwa sosai k'ik'aiyi da zogi kullum k'aruwa yake ko riga bata iya sakawa, Da k'yar ta mik'e tana jan zani k'irjinta take bin Laila dake k'ok'arin shihowa da kallo, Laila tana shigowa ta shiga toshe toshen hanci tana fad'in" Hajiya meke wari a gidan nan..."Harara Hajiya ta galla mata kafin tace" Ubanki ne ke wari....sai snn ta lura da d'ingishin da Laila keyi, da k'yar ta mik'e ta gyara zamanta bisa kujeran kafin ta bud'e baki tace" Me nike gani a k'afarki ciwo ne haka kikaji??? "Zama Laila tayi da k'yar kafin ta dubi Hajiya nan taga mulelen k'urjin da ya cike hammatar Hajiya, "Zaro ido waje tayi kafin tace" Hajiya wann k'urji fah, inaga shi yake wari a jikinki...."Tsaki Hajiya tayi kafin tace" Ke bakiji warin da gyanbon k'afarkin nan keyi ba. Wai me ya sameki. "Hajiua wllhi bansani ba, kinga abunda ya kawo ni kenan, dama ki rakani naga likita don ni bazan iya zuwa asibiti da mijina ba wann ciwo nawa kunya yake bani..."Karime ta sauk'e ajiyan zuciya kafin tace" shikenan ai sai dreba ya kaimu... Haka suka sa k'afa suka fice a gidan.. "Engr yace" Detective Haidar inajinka, ka tabbata sun fice a gidan, toh maza ka aiwatar da aikinka Detective make sure babu wanda ya ganka, I don't need to tell you all this tunda aikin ka ne. "Daga d'aya b'angaren Detective Haidar yace an gama Sir. "Kallonta ya jiyo yayi yanda gaba d'aya damuwa ya nuna a fuskarta, Allah sarki inama zai iya rungumeta a halin yanzu ka zataji sanyi, inama zai iya kwashe duka damur zuciyarta ya dawo nashi, a hankali ya kira sunanta cikin sigan da ta jima rabonta da taji an ambata don shi kad'ai ya iya ambato yanda yake mata dad'i" Fateee pls don't stress out your self kinji, things will go back the way they were, Baba Alhaji will soon get well, and zaki kasance da mahaifinki insha Allah....."Dagowa tayi tana kallonsa kafin tayi saurin sunkuyar da kanta sakamakon abunda ta tuna. Nan hawaye suka soma zarya a fuskarta.. "Innalillahi bazainiya jure ganin hawayenta ba, sassauta murya yayi kafin yace" Na fad'i wani abunda ya b'ata maki rai koh, kiyi hak'uri pls bana son ganin hawayenki,...."Kallonsa ta kuma kafin tace" Nazif don Allah ka min wani alfarma d'aya bayan mun gama da issue din Baba Alhaji. "Murmushi yayi shi kuwa me Fatee zata nema a wajensa ya kasa maya, ai ko ransa ta ne, a zai iya *Mallaka* mata. "Fad'ad'a murmushinsa yayi kafin yace" What is that fatee, just tell me what ever it is, am willing to do it. "Sa hannu tayi ta share hawayen fuskarta kafin tace" So nake kayi nesa dani pls....."Ai bata gama yin shiru ba ya soma girgiza kai yanai mata mugun kallo ya mik'e tsaye, (Ni kuwa Samee nace Engr ya juye mun Irfan😂)... "Murya na rawa yake fad'in " No Fatee, you can do this to me, you know this is something that I'll never do, sama da shekaru talatin inandakon soyayyarki kin san haka, kin sani, yanzu da na sameki bazan k'ara bari ki kufce mun ba, Fatee for my whole life I spent it thinking about you duk na san bazan tab'a samunki ba, but for once soyayyarki bai tab'a gogewa a zuciyata ba, no I can't do this ki rok'i wani abun.... "Kuka take tana fad'in "Nazif we can't be together, ..."Girgiza kai ya soma tamkar yaro d'an ashirinda yake fad'in" Why Fatee why, we have all the right to be together, nothing can separate us apart again. "Of course there is, akwai abunda yasa bazamu kasance tare ba, Nazif you are already married to my own sister *Laila* "Dumm haka k'irjin Engr ya buda, shi gaba d'aya ma ya mance da wata Laila, yama mance Laila is her sister ya ma mance baka auren ya da k'anwa lokaci guda, soyayyanya rufe masa idanu baiji bai gani sai zallan soyayyan Fateen sa, take zufa ya soma karyo masa, jiki a sanyaye yake kallonta bai iya furta komai ba ya soma tafiya har ya kai k'ofa ya juyo yana kallonta kafin yace" I'll never stop loving you... daga haka sa kai ya fice..."Durk'usawa tayi a wajen tana kuka mai tsuma zuciya..... Sameena ce👌🏾 [10/11, 10:05 PM] ‪+234 803 864 9695‬: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 93 *©Sameena Aleeyou....✍🏽* _Queen Samy Novels Forum...📖📚_ "Zama tayi dirshan a wajen tana hawaye, hak'ik'a soyayyan Nazif cikin jininta yake, shakka babu idan akace ta cire soyayyarsa a zuciyarta yana daidai da rasa rayuwrta ne, take abinda ta haifa ya fad'o mata, Allah sarki ko yana raye ko yana mace sai Rabbi. "Mamie ce ta turo k'ofa ta ganta a haka, tausayinta ya cika zuciyar Mamie, a hankali ta k'arasa gamida dafa kafad'unta, Fatima ta dago tana kallonta tuni taji wani sabon kuka yazo mata, zama Mamie tayi gefenta hannayensu na rik'e cikin na juna kafin ta soma fad'in" Fatima ki fawwala wa Allah lamuranki dan shine majib'icin al'amuran mu, na sani you're going through a difficult time, Na d'aukeki tamkar k'anwa duk wani abunda ke damunki we can share it, I'll always be there for you. "Goge hawayen idanunta tayi kafin ta rungume Mamie tana fad'in" Banida gatan da ya fiki, Ubangiji yasa *Zumuncin Mu* (Sabon littafina mai fitowa insha Allah) ya d'aure har a Aljannah. Murmushi Mamie tayi suna jin soyayyar junansu kaman ciki guda suka fito. "Duk gwaje gwajen duniyar nan Drs sunyi amma basu gano kan ciwo Karime da Laila ba, k'arshe dai had'asu sukayi da ampiculos da paracetamol Likita yace su dawo bayan kwana biyu idan babu improvement. "Kai tsaye gidan Hajiya suka nufa su duka biyun suka yada zango, Laila ce ta mik'e da k'yar tana jan k'afa tace Hajiya barin duba tsohon nan, Karime ta tab'e baki kafin tace "Wa'adin da na d'ibar masa nike jira su cika na aikasa lahira dan naga alama na tsaya jiransa ran k'arfe ne dashi. Laila bata tankata ba ta wuce tana d'ingisawa dan yanzu ita ta lafiyarta take. "Sallama Laila ta rink'a yi a k'ofar d'akin amma shiru, d'an gajeren tsaki tayi sanda ta tuna ashefa baya magana, kai tsaye ta kutsa kai cikin d'akin" Ga mamakin ta babu shi a d'aki, mutumin da ko toilet baya iya zuwa toh ina yaje, dube dube ta shiga yi harsu k'ark'ashin gado babu alamun shi, ta bud'e bathroom ta lek'a nan ma baya nan, wani uwar ashar Laila tayi a maimakon innalillahi kafin ta fice cikin sauri tana jan k'afarta. "Hajiya! Hajiya!! Hajiya!!!... haka ta rink'a k'walla kira wa Karime, a zabure Karime ta mik'e tana tambayarta lafiya meke faruwa, "Hajiya banga Baba Alhaji ba, cewar Laila. "Karime ta ware idanunta kafin tace" Yo mutumin da ko motsi me kyau baya iyawa ina yaje. "Laila ta tab'e baki had'i da bud'e hannaye kafin tace" Yo ina zan sani kina gani yanzu muka dawo tare dake daga asibiti, "Zufa ne ya shiga keto wa Karime ta ko ina.. "Jar ubancan, kodai sace shi akayi amma kuwa da an fallasheta..."Cikin sauri ta budbi Laila dake tsaye kanta tana mata kallon tuhuma, Maza yi sauri ki tambayo Uwa waye ya shigo gidan nan. "Laila ta tab'e baki kafin tace" Hajiya anya ba kece kika k'arasa tsohon nan ba. "Karime ta watsa mata harara kafin tace" Ai da nasan abinda zai faru kenan da tuni na murk'ushe d'an banza, .."Bud'e murya gaba d'aya tayi tana k'walla kira wa Uwa mai mata aiki. Cikin sauri Uwa ta iso ta zube a k'asa tana fad'in Hajiya gani. "Anyi bak'i ne a gidan nan ko kinga wani ya shigo, Hajiya ta bid'a. "Girgiza kai uwa tayi kafin tace" Hajiya tun bayan fitarku babu wanda yazo gidan ga. "Karime ta sauk'e ajiyan zuciya kafin tace tashi kije aikin ki... "Da sauri Karime ta mik'e ta fice don dama warin gyambon su ya cika mata ciki. "Laila ta dubi Karime kafin tace" Barin kira My Engr ya sanar da hukuma ayi bincike..."Wani uwar ashar Karime ta malmalo ta jefa wa Laila kafin ta ci gaba da fad'in" Ashe ke har yanzu sha sha sha ce, so kike asirinmu ya tonu ko me, ai babu mai jin wann batu bayan mu biyun nan, babu wanda zaiji batun b'atan nasa, da zaran na d'anji k'arfin jiki zan koma wajen Boka ya salwantar mun dashi a duk yanda yake. "Laila dai tab'e baki tayi kafin ta mik'e tana kallon agogon bangon dake manne a parlorn tace" Hajiya zan tafi lokacin dawowar Engr ya kusa kar ya dawo ya tarae bana gida. "Karime ta kuma ja mata kunne kafin Laila ta fice, "Koda ta fito kasa driving tayi gashi dreban Hajiya da ya ajiyesu ya wuce aike, ta rasa wa zata kira Safwan ne ya fad'o mata nan ta shiga dialing lambarsa... "Yussy na cikin goge kayan kallonta a parlor wayan Safwan dake ajiye bisa center table ya d'auki ruri, da sauri ta k'arasa tana dubawa, ganin Laila ce yasata yin murmushi kafin ta d'aga wayar. "Daga d'aya b'angaren Laila ke fad'in" Darling Saf pls kazo gidan Hajiya mana kayi dropping d'in a gida, ina da wound a k'ata I can't drive....." Toh dan uwarki bazai zo ba, shegiya karuwa me bin mazan mutane, na rantse da Allah idan baki daina bibiyan mijina ba sai na tona asirinki shegiya ballaga 'yar ballagaza uwar ballagaza...."Kutuman ubancan wann zagi da Yusyy tayiwa Lailamba k'aramin k'ona ranta yayi ba, ai babu shiri ta kashe wayar..."Yussy taci gaba da kwararo ashariya tana watsa wa Laila... daidai nan Safwan ya fito daga toilet d'aure da towel..."Da sauri ya fizge wayarsa hannun Yussy, juyowar da zatayi ya kwasheta da mari meji da lafiya wanda saida ta durk'ushe a wajen. Wani k'ara ta sake gamida rik'e kuncinta, cikin kuka take fad'in" Allah ya isa na kan na fad'i gaskiya shine zaka dakeni. "Huci yake kaman wani kububuwa yana watsa mata mugun kallo kafin yace" Dan ubanki akwai karuwar data fiki ne, shegiya munafuka, na maki iyaka da tab'a wayata bakiji koh, toh wllhi ki kiyayeni, kwanciya da mata ne bakinisa ki hanani ba koda a cikinngidan nanne, haka kika ganni kikace kin amince.... "Kuka Yussy keyi take taji zuciyarta na tashi don ji tayi bata son warin sabulun da Safwan yayi wanka dashi kan tayi wani yunk'uri tuni ta soma kwararo amai ai kuwa sai k'afar Safwan,..."Kan bala'incan duk wankan da yayi ta kware masa amai a k'afa, sabida tsaban takaici baisan sanda ya tokareta da k'afafunsa ba. "Kallonta yake yana nazarin kafin ya d'ago kanta da duka hannayensa biyu ya kafe ta da ido kafin ya soma girgiza kai yana fad'in" Don ubanki me zan gani don't tell me you're pregnant, dama kinsan kinada ciki kika bari na aureki, shegiya gantallalliya,.."Dago ido tayi a galabaice tana kallomsa kafin tace" Ka ringa saka minjaye Shegu gantalallu dai... Hura hanci yayi yana huci yake fad'in ni kike mayar wa magana, harara ta kuma galla masa kafin ta ci gaba da k'waza aman ta. "D'aki Safwan ya shiga ya zaro belt din wandonsa, haka ya ringa zabga wa Yussy belt din nan ko tausayin halin da take ciki baiyi ba. "Saida tayi laushi kafin ya k'yaleta, wani mugun kallo yake mata kafin yace" Ki fad'a mun waye uban shegen dake cikin ki.? "Hararsa tayi kafin tace" Shegen dake tsaye gaba na shine uban shegen dake cikina, nan fah Safwan ya kuma harzuk'a yayo kanya zai kuma jibganta tuni taji wani k'arfi yazo mata, wuk'ar da ta gama aiki dashi ta janyo ta rik'e tana hararansa take fad'in" Wallhi kayi gigin dukana sai na cakka maka, shege ka fasa, kuma wllhi idan baka daina mistreating dina ba sai na fasa komai, ta d'anyi murmushi kafin tace" Safwan mace nake idan bariki ne mu zuba ni da kai, daga haka ta wuce d'aki tasa key ta barsa nan tsaye yana huci. "Laila dai k'arshe dole adaidaita ta shiga ta wuce gida, k'irjinta ne yayi mugun fad'uwa ganin Motar Engr a parking lot, haka ta daure ta sa kai cikin gidan. "Yana zaune parlorn sa yana kallon BBC ta yi sallama ta shigo, kallo d'aya ya mata ya d'auke kansa. "My Engr yau ka dawo da wuri... ta fad'i sanda take k'arasa shigowa parlorn, "Daga ina kike ya jefo mata tambayar. "Saida gabanta ya fad'i kafin tayi k'ok'arin tattaro nutsuwarta tace" Wllhi daga gidan Hajiya nake ta saka ni gana ta kaini asibiti an duba k'afata. "Gyad'a kansa yayi kafin yace "Allah k'ara sauki. Sam bata son matsowa kusa dashi don kar d'oyi ya damesa, kamar ta sani yanzu haka ma k'arfin hali yake. Mik'ewa yayi kafin yace" Yay jikin Baba Alhj...."Dummm! Haka k'irjinta ya buga..."Daburcewa tayi ta soma en kame kame ... eh yana yana nan da sauk'i. "Engr ya murmusa kafin yace Allah basa lafiya, akwai dama maganar da nake son maki, Insha Allah zanyi tafiya nan da kwana uku, snn tafiyan zan iya yin sama da one month, Zan tafi da Ammah da shike can Loss Angeles zan tafi, tafiyar ta shafi Office amma na zab'i na tafi da Ammah don lokacin ganin likitan ta a Loss Angeles yayi, snn abunda yasa nake so ke ki zauna sabida yara, bai kamata a barsu su kad'ai ba kin gane, snn Irfan baya nan kar a buk'aci wani abu a company saiki sa ido though Sadiq yana nan amma aikin zai masa yawa,. "Murmushin yak'e tayi kafin tace" Gaskiya ne, aima yaran dani suka saba, Allah dai ya kaiku lafiya, wani b'angare na zuciyarta na fad'a mata kinyi kud'i tunda yanzu company na hannunki. "Engr kuwa ko kallonta bai kuma ba yayi hayewarsa sama.... "Cikin kwanakin aka gama visa da komai da komai, Baba Alhaji, Engr Nazif, Ammah da kuma Fatimah suka d'aga zuwa k'asar Germany yanda za'a gudanar da jinyar Baba Alhaji, saidai muce Allah sauk'eku lafiya yasa ayi a sa'a. *Manchester, England* "Baby! Baby!! Baby!!! Irfan keta faman k'walla kira wa Deejah daga bathroom, "Ajiye rigar sa da take ninkewa tayi kafin ta mik'e ta isa jikin k'ofar bathroom din tace" What's that call for, don't tell me yauma baka shiga wanka da towel ba. "Oh baby kin iya reading mind dina tsaban soyayya, oya do your job, bani towel. "Turo baki tayi kaman yana ganinta kafin tace cikin sigan shwagwab'a," Ni dai gsky ka daina shiga shower without towel, na sani ina shigowa zaka b'ata min kwalliyata. "Kwaikwayan muryarta yayi shima a shagwab'e yake fad'inz" Baby pls mana, ni ne fah, Okay fine kina so na fitoh a haka kin san zan iya...."Da sauri har tana gudu ta k'arasa closet ta zaro towel tana fad'in" Oh no gashi wllhi zan kawo maka kar ka fito haka pls... "Dariya sosai taba wa Irfan yasan haka ne kawai zai sa ta kawo masa. "D'an tura glass door din tayi ta zuro zallan hannunta me rik'e da towel din tace" Oya gashi,... Kan ta ankara saiji tayi ya had'a dukda hannunta ya jawota cikin bathroom din...... Sameena ce👌🏾 [10/11, 10:05 PM] ‪+234 803 864 9695‬: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 94 *©Sameena Aleeyou....✍🏽* _Queen Samy Novels Forum...📖📚_ *I Sincerely Dedicated this Chapter to All Members Of DUNIYAR NOVEL Group, To Be Honest I Really Appreciate How You Guys Luvs This Story Of Mine, You Guys Means Alot to Me, Thank You And Thank you Again for All The Support You've Given To Me. #1Luv 💝💘😍😘* "Runtse idanunta tayi tanai masa kukan shagwab'a gamida dukan k'irjinsa da hannayenta tana fad'in" I knew it, I knew you're up to something again...."Bata ankara ba saiji tayi harshensa cikin bakinta, passionately yake kissing nata jin ya soma zura hannu cikin rigarta ne yasat, "Ware idanunta tana k'ok'arin turesa Irfan ya kuma matse ta cikin jikinsa, saitin kunnenta yake rad'a mata" Baby I've the all the right, you're mine I'm yours. "Wani dad'i ne taji yana ratsa illahirin zuciyarta da duk wani movement dinta, lumshe idanunta tayi tana shak'an daddad'an k'amshinsa... "Muryarsa ta kuma jiyowa yana fad'in", "Kin tuna that kiss that I stole from you lokacin bamuyi aure ba,..."D'an sassauta rungumar da ta masa tayi kafin ta d'ago manyan idanunta ta sauk'e su kan kyakkyawan fuskar Irfan..."Ganin face d'inta ya d'an canza ne yasa sa saurin rik'o hannayenta cikin nasa murya can k'asa yace" I really... I'm sorry Dee, I'm truly sorry for all the bad things that I did for you, ..." dan sunkuyowa yayi yana kallonta kafin yace "Did you forgive me my love? "Shiru tayi kaman bazata ce komai ba, "Kirjin Irfan har ya soma bugun tara tara, ji yayi ta rungumesa sosai kafin tace" Na yafe maka tunyuni my love, and pls ka daina rok'ona haka, I'm all yours ya Irfan, and nothing can separate us from now on. "Murmushi yayi gamida shafa gashin kanta kafin ya rungumeta sosai yayi kissing sumar ta a hankali ya furta" I love you Dee, I love with each and every blood going through my vains, baby I just couldn't imagine how life could be without you. "Murmushi tayi gamida d'ago face dinta ta dubeshi, a hankali ta furta "My love we gotta get going kaga zuwa later snow zai iya cike hanya. "Kiss ya manna mata a kumatu kafin ya rik'o hannunta suka k'araso closet...."Kallonsa tayi kafin tace "I'll be waiting for you at the parlor..." Ji tayi ya rungumota ta baya kafin yace" Baby you're not done yet, saura ki shafa mun mai ki shirya ni..."Had'e gira tayi gamida hard'e hannaye bakin nan a ture zatyi magana, Irfan ya girgiza mata hannu kafin yace" No any complain, just finish your duty and get going. "Buga k'afa ta soma cike da shagwab'a take fad'in" Kai my love you know I can do that, please mana. "Daga kafad'unsa yayi alamun ko oho kafin ya k'araso cikin d'akin ya kwanta kan gado a rigingine harda wani d'aura k'afa d'aya akan d'aya. "Harga Allah tana son zuwa wajen Aunty Bilki yau snn tana missing twins suna d'ebe mata kewar Nilam, idan kuwa tana son fita dole tayi abinda Irfan yace. "Baki anture ta k'araso gaban sa ta tsaya..."Kallonta yayi yanda ta tura baki sai ta basa dariya, gimtse dariyarsa yayi kafin yace" what? Kin na son fita, ta gyad'a masa kai da sauri. "Okay fine then ki shiryani sai mu fita. "Lotion din ta d'ago ta nuna masa, murmushi yayi kafin ya mike zaune yace" I can see you're so desperate to see Aunty B n twins, oya go ahead sweet shirya mijinki. "Toh ka rufe idonka kuma idan ka bud'e zan daina. Irfan ya kuma gimtse dariyarsa kafin yace" Okay fine na rufe. "Haka Deejah ta shafa masa man duk wani iri take ji, laushin jikinsa tamkar ba namiji ba, a b'angaren Irfan shima yanayi mai wuyan fasaltuwa ya shiga dan kuwa hannunta very soft yake har baiso ta gama shafa man ba. Wajen sa kaya ma yak'i akayi da Deejah, shi kuwa Irfan ya dage sai ita zata saka masa. "Wani gray long sleep shirt ta d'auko masa da faded color blue jeans, riga kawai ta saka masa shima da k'yar wando kam kuka ta saka masa sanda yace sai ta sa masa, dole shi ya k'arasa shirinsa dan kuwa bazai jura ganin kukanta ba. Cikin ransa yake fad'in" Sannu a hankali sai na cire maki wann kunyar naki. "Gray jacket da bak'in covers ta saka sai dark green vail data zagaye neck dinta dashi, light makeup kawai tayi ba k'aramin kyau tayi ba. Irfan sandarewa yayi yana binta da kalo sanye yake cikin Bak'ar jacket gray shirt dinsa ya d'an fito ta sama da shike high neck ne bakar booth, shigar sanyi sukayi sosai don alreday snow ya soma cike gari sabida lokaci ne na winter, ba k'aramin kyau shima yayi ba. K'arasowa yayi gamida kissing goshinta yace" Baby you looks spectacular you so gorgeous. Murmushi kawai tayi kafin tace" Shall we tana wani fari da idanu. Hannuta ya saka cikin nasa kafin yace "Sure my love. "Receptionists sai gaishesu suke dashike yanzu duk sun saba sosai. "Filin buga wasa na *Manchester United Food Ball Club* Irfan ya soma kaita, Deejah tasha kallo haka suka ringa daukan selfie shida ita, a take Irfan yasa aka masu Jassy na en k'wallon club din Man United bayan an rubuta *IrfanDee* , daga nan suka wuce wani tampatsetsen park nan ma they had alot of fun, pictures iri da kala suka d'auka, daga nan Wani hadadden Islan ya wuce dasu yanda suka ringa wasa da k'ank'ara cikin turawa, daga nan suka wuce wani makeken Mall sukayi sayya ciki harda tsaraba wa twins da Aunty Bilki. "Tunda Deejah tazo Manchester bata tab'a jin dad'i irin ta yau ba, tabbas irfan ya tabbata masoyinta, jin sonsa take kaman ta maidasa cikinta, sun zamo tamkar taurari wajen mutane don kuwa duk yanda suka wuce kallonsu kawai ake, wannan kenan. "Haka rayuwa ta kasance masu a England cikin jin dad'i da soyayya, for sure sunyi spending Honeymoon dinsu a Manchester, Yau saura masu sati guda cif su baro k'asar England.... *Abuja, Nigeria* "Zaune suke a parlor sunyi jigum jigum, sabida tsaban d'oyin da k'afar Laila keyi basa iya shiga d'akinta, Hajja ce ta shigo da warmers na abinci ta ajiye gabansu ta shiga serving nasu, babu wanda ya kalli abincin cikinsu balle suyi tunanin zasu iya ci, kewar Ammah da Engr ya cikasu, haka Hajja ta zauna ta shiga lallashinsu had'i da masu labararruka na banndariya. "Azee ce ta shigo kaman wacce aka korota, ko d'an gayun da ta saba ma babu, ta fige ta d'aid'aice tayi bak'i ko kula yaran batayi ba ta shige sashen uwarta. "Kallo suka bita dashi ba tareda sunce komai ba, Amir ya tab'e baki gamida toshe hanci yace" Itama warin takeyi I guess, hannun 'yan uwansa ya rik'o suka fita waje field. "Mommy ki taimaka ki tashi mu tafi asibiti ki duba fa ki gani ko taka k'afar bakiyi cewar Azee da hancinta ke a toshe har lokacin. "Laila ta muskuta kafin tace" Azeeza ban tab'a ganin azabebben ciwo irin wann ba, anya ba kamuwar Allah bane ya soma kamamu. "Gajeren tsaki Azee tayi kafin tace "Mommy ki tashi mu tafi mu d'au Hajiya na kaiku asibiti, daga can gidanta nake itama duk ta fita hayyacinta sabida k'urjin da ya fito mata a hammata ya fashe yana wani irin wari snn ya sauk'o har hanunta, k'arewa uwa ma guduwa tayi don d'oyin da Hajiya keyi tayi yawa. "Laila ta d'aura hannu aka kafin ta kurma ihu tana fad'in "Azeeza sammu aka mana, wllhi asiri aka mana, amma ko wani shege ne sai mun karya asirin nan sai yasan duk wanda yaci tuwo damu toh shakka babu miya yasha. "Sadiq ne yayi parking motarsa a haraban gidan, yaran suna ganin motar suka nufo su a guje suna masu oyoyo, haka Sadiq ya ringa hugging nasu 1 by 1 daga bisani Nadiya ta wurga masu harara kafin tace" Oho wato kunfi son Ya Sadiq yanzu sama dani koh. "Nilam ta kuma mak'ewa jikin Sadiq tana fadin" Ni de Ya Sadiq nd Anti Dee are my best friends. Gaba daya suka sa dariya.."Aiman da Amir kuwa da gudu suka k'arasa suka rungume Nadiya. "Ayman sarkin en bada rahoto tuni ya cika su da magana, Aunty Nadiya "Aunty Laila batada lafia and she's smelling so awfully, Nilam tayi saurin fad'in" Even the house is smelling bad...Amir yace and you know what, that rude Anti Azee is here, she's inside talking to Anty Laila. "Sadiq da Nadiya suka kalli juna,..."Nadiya ta dube su tace" What Azee is here, are u sure, what the heck is she doing here....."Ganin Nadiya zata saki layi yasa Sadiq saurin fad'n" Ok Kids let's go inside.... "Gaba 'daya suka nufi cikin gidan. "Kusan cin karo suka da Azee rik'e da Laila zasu fice...." Haka kurum ganinsu ya haifar wa Azee da fad'uwar gaba, d'an k'ak'aro murmushi tayi kafin ta soma gaida Sadiq, Nadiya kuwa banda watsa masu mugun kallo babu abunda take. "Sadiq ne kawai ya gaida Laila Nadiya kam jan k'annenta tayi suka shige cikin parlorn. "Tambayar Azee yayi ina suka nufa nan take shaida masa asibiti zasu, cikin sauri yace bari shi ya kaisu, da farko Azee cewa tayi ya bari kawai amma ya nuna zaiyi, dole ta hak'ura ta amince kan ya kaisu d'in. "Sauri sauri ya shigo ya fad'awa Nadiya, da fark'o k'in yarda tayi saida yayita lallashinta ya nuna mata matsayin Laila da Azee a gidan, Laila tamkar inlaw dinsa take haka Azee tunda matar Irfan ne, Irfan abokinsa ne wani b'angare yayansa tunda k'anwarsa yake aure, snn duk wanda ka taimaka Allah zai taimaka maka, suna cikin hali na buk'atan taimako, haka dai da dad'an kalaman sa yayi convincing Nadiya, snn yace ita ta kula da yaran. "Saida suka biya gidan Hajiya suka d'auketa, wari duk haka ya cika motar, babu yanda Sadiq ya iya gashi da k'yank'yani da sauri jin wari, a haka dai har suka isa asibiti... "Wheelchairs aka kawo snn aka d'aura Karime da Laila akai aka shige dasu cikin asibitin, "Azee duk tasha jinin jikinta sai faman godiya take wa Sadiq. "Dr ya fito ya samu Azee da Sadiq a reception yayi masu bayanin komai kan za'a basu gado snn ya fad'i charges din. Babu musu Sadiq ya koma mota ya bud'e safe dinsa ya ciro kud'in ya kawo wa Dr. "Azee gaba d'aya kunya ya rufeta, ace kamar ita wai abokin miji ne ke d'awainiya da iyayenta, nan ta tuna irin tsanar da Laila da Karime sukayi wa Sadiq yau gashi ya masu rana ya taimaka masu. Shakka babu da baya nan batasan yanda zatayi ba da charges dinsu, zuwa banki ma wani long process ne a wann condition din nasu..." "Azee ce ta shige d'akin don ganin yanayin jikin nasu. Shikuwa Sadiq wayar Nadiya ce ya soma shigo masa, nan ya fad'a mata duk yanda sukayi snn yace zaiyi dropping Azeeza a gida zataje ta shirya ta dawo. "Nadiya tace" Okay fine nima zan d'au mota a nan gida kawai sai mu wuce can gida nidasu Nilam, inaga kaman zasufi jin dad'i kafin su Daddy su dawo. "Sadiq yace" Good suggestion sweet, drive safe kinji, and take care of your little ones." Murmushi tayi kafin tace" See you home luv. Saida ya manna mata kiss ta cikin wayar kafin yayi hanging. "Azee dake tsaye tana kallonsa ba k'aramin burgeta sukayi ba, inama haka irfan yake mata, wata zuciya tace mata k'ila yana can yana yiwa Deejah irin haka ke kina nan an barki da jinyan masu gyambo...." "Har k'ofan gida Sadiq ya kaita, ta kuma masa godiya kaman wata mutuniyar arziki, dan murmushi kawai yayi kafin yace" Haba Azeeza we're all family ki daina mun godiya haka wa kaina nake, Allah dai ya basu lafiya. Idan zaki koma if u can't drive regarding your condition sai ki fad'a ko ma Nadiya ce sai a turo driver. "D'an murmushin yak'e kawai tayi kafin tace "No I can drive, babu damuwa, sallama sukayi a zuciyarta tana tunanin duk randa kowa yasan cikin k'arya gareta tabbas zata shiga uku. "Karya kan motar da Sadiq zai yi ya hangi motar Ahidjo ya karyo kwana, take zuciyarsa ta soma tabbatar masa da zargin da yake yi, cikin sauri Sadiq yaja motarsa ya bar layin...... *Germany* "Zaune suke sunyi jigum jigum kowa addu'a yake cikin zuciyarsa, yau suke sa ran Baba Alhaji zai farfad'o daga aikin da aka masa a heart d'insa, likita ya tabbatar masu muddin bai farfad'o yau ba toh komai na iya faruwa. "Ta cikin glass suke hangosa yana kwance bisa gadon hancinsa manne da oxygen ga na'ura me nuna bugun zuciya tana ci gana da aikinta... "Fatimah ta k'ura masa ido tana tuno rayuwarsu cikin jin dad'i a baya, cikin zuciyarta take fad'in" Ya Allah ka tashi kafad'un Baba na ya Allah ka bashi lafiya, ya Allah kasa da rabon nida shi mu sake kasancewa tare...."ire iren addu'o'in da take kan yi kenan cikin zuciyarta," Kaman wacce aka ce ta kalli yatsun hannunsa nan taga ga suna motsawa.... Sameena ce👌🏾 [10/11, 10:05 PM] ‪+234 803 864 9695‬: 🌗🌗🌗🌗 *Mallakin Waye* 95 *©Sameena Aleeyou...✍🏽* _Queen Samy Novels Forum...📖📚_ _" Kaiii wayyo cikina those ladies made me laughed like crazy😂😅......Aunty Hafsat naji sak'onki e don make me laugh aswear 😂😂🤣🤣 Azee nd Ahidjo are your shining stars what a mess🙊 I pray Yesmin will never leave them in peace😂, Mori kekuma masoyiyar Safwan da Yussy 😆, Hmmm bazan ce komai ba but surely Irfan is coming for those two... Hahahah there's Fire on the mountain oo..."Run! Run!! Run!!! Let's see who's gonna left behind_😂😂😂🤣🤣 _Sophie B I heard that you're a very big fan of Engr and Fatee, I'm with you gurl their love for each other is simply amazing.... A Long lost story💘😂😂 What a Real definition of true love💝_ *Barrister Asmy sak'on gaisuwarki ya iso mun, na gode sosai Allah ya bar k'auna 😍😘* "Mik'ewa tayi kaman wacce aka zabura ta shiga masu nuni da Baba Alhaji ba tare da ta furta komai ba, Duk suka mik'e suna binta da kallon mamaki, yanda take masu nuni suka kalla, shakka babu hannun Baba Alhaji motsi yake. "Bakunansu ne ya shiga furta Alhamdulillah, annuri yancika fuskokinsu.. Hawaye suka soma sauk'a idanun Fatimah tuni ta rungume Ammah tana fad'in "Ammah ya tashi, Allah ya tasheshi, Allah yaji addu'anmu, Engr kuwa kallonta yake har ransa yake farin cikin ganinta cikin farin ciki, jinyake kaman ya rungumeta cikin jikinsa, cikin sauri ya nufi kiran Dr. "Saida Dr ya shiga yayi d'an dube dubensa kafin ya masu izinin shiga, "Tun daga nesa take kallonsa memories da dama suna dawowa kwanyanta, tun lokacin data soma wayo, ma'ana tun tana yarinya good moments da suka kasance ciki shi da ita da kuma marigayiya mahaifiyarta Hindat, a hankali tasa bayan hannunta ta goge hawayen kafin ta k'arasa gamida kwanciya cikin jikinsa, take ta fashe da wani irin kuka mai ban tausayi. "Ammah ta juyo ta dubi Engr wanda shima saida ya zubbada k'walla rungume juna suka yi suna masu tausaya wa Fatimah. "A hankali ya bud'e idanunsa tass ya sauk'esu kan tilon d'iyarsa wanda a baya ya cire rai zasu sake had'uwa, hannu ya d'ora bisa kanta yana shafawa a hankali...."Da sauri ta d'ago tana dubansa, hawaye ne shima a idanunsa, fuskanta ya rik'o da tafukan hannunsa kafin yace cikin murya irinta marrasa lafiya" Mama ta, mama ta ashe zan sake ganinki, ki fad'a mun kece a gabana ba mafarkin da na saba yi ba. "Tana hawaye tana murmushi take fad'in" Baba nice, Fatimar kace, nice little Angek dinka....."Tuni ya rungumeta dukda raunin da yake dashi amma haka ya rungumeta sosai cikin jikinsa hawaye na bin k'uncinsa. A hankali yake fad'in" Allah na gode maka da baka wa Karime daman kashe mun tilon d'iyata ba, Allah na gode maka daka sake hada fuskokin mu,...."Dagowa tayi tasa hannu ta shiga share masa hawayensa kafin tace" Baba I'm here nothing can separate us from now on, murmushi kawai Baba Alhaji yayi dan yasan mai gaba d'aya ta kusa rabasu,. "Sai snn Engr da Ammah suka k'araso jikin gadon, Baba Alhaji ya sakar masu murmushi tuni Engr ya rungumesa dan farin ciki, Baba Alhaji ya kalli Ammah da har lokacin murmushi take kafin yace" Salmah na gode, na gode k'warai da gaske, uban giji ya saka maku da mafificin Alkhairi. "Ammah ta murmusa kafin tace" Alhaji ka daina mun godiya dukkan godiya wa Allah zamuyi da ya baka lafiya snn ya dawo mana da Fatimah. "A hankali yace haka ne, Engr ya dubesa yace ka kwanta ka huta kasan ciwonka baya son damuwa. "Murmushi kawai Baba Alhaji yayi kafin yace" Nazif I have tell you all this, bansan yaya akayi kukayi tunani kawoni asibiti ba tare da Karime ba, ya share hawayen da suka zubo masa kafin yaci gaba da fad'in" Karime batada human feelings, bansan yaya zanyi describing ha'inci da mugunta irin na Karime ba, ko a labari ban tab'a cin karo da mai hali irin na Karime ba, "Saida yabisu da kallo dukansu kowa yayi shiru yana saurarensa kafin ya soma fad'in" Karime ita ta rabani da matata abin k'aunata Hindatu, Karime ita ta rabani da babban amini na d'an uwana Mumtaz, Karime ita tayi sanadiyan rabuwata da tilon 'yata Fatimah......"Gaba d'aya suka maimaita kalman amzuciyarsu *Tilon 'yarsa, Laila fah??*.... muryar ya katse masu tunanin su.... Baba Alhji yayi murmushin takaici kafin yace" Muguntar Karime bai tsaya nan ba har saida ta kawo mun 'yar da ba nawa ba tace nawa ne, 'yarta Laila 'diyar bokan ta ne ba d'yata, Karime saida tayi tasan yanda ta had'a baki da k'anin mijin Laila suka kashe mijin Laila duk don ta auri Nazif. "Ba komai Karime take hari ba illa ta *Mallaki* companyn M&M Builders....."Zukatansu sun jijjiga, banda innalillahi basu nanata komai, Engr Nazif mutuwar mahaifinsa ya dawo masa sabo fil, durk'usawa yayi a wajen hawaye na zuba daga idanunsa...."She killed my Father, Ammah ta rabani da Baba na,...."Kuka Ammah ma keyi hak'ik'a mutuwar mijinta ya zamo mata sabo fil, durk'usawa tayi gamida rungumo d'anta dukansu biyu kuka suke mai tsuma zuciya, "Fatimah ma kallon mahaifinta tayi kafin ta rungumesa dukansu hawaye suke an rasa me lallashin d'aya. Saida sukayi mai isansu kafin suka tsagaita... "Gaba d'aya jimamin mugayen laifukan da Hajiya Karime tayi suke shakka babu Karime babu Allah a zuciyarta, Baba Alhj ya k'urawa Fatima da Nazif dake zaune gefensa ido, murmushi yake yana tuna sanda Karime ta rabasu da k'arfi, gashi Destiny ya kuma had'asu, "Hannun Engr ya kamo da hannunsa na dama sann ya rik'o hannun Fatimah da d'aya hannunsa kafin ya soma fad'in" Alhamdulillah, nasan har rana mai kaman ta yau kuna son junanku, you've my blessings my children, Allah ya maku albarka, Allah ya albarkaci zuri'arku, Bakin Engr ya kasa rufuwa sabida farin ciki, yama rasa mai zaice, farin cikin da ya shiga extra ordinary ne. "Fatimah kam sunkuyar da kanta kawai tayi tana mai murmushin farin ciki, Ammah ma kasa b'oye nata Farin cikin tayi.... "Baba Alhaji yaci gaba da fad'in" Banida sauran buri a yanzu da ya rage na ganku matsayin ma'aurata, burin marigayi Alhaj Mumtaz zai cika da izinin Allah. "Ammah ta bud'e baki tana hamdala had'i da godiya wa Allah, Baba Alhaj ya murmusa kafin yace" Salmah ga 'ya'yanki ki saka masu albarka. Dad'i maras misaltuwa shi ya ziyarci zukatan wad'an nan bayin Allah. "Engr ya rik'o hannun Baba Alhj hawayen farin ciki na d'iga daga idanunsa yayi kissing hannun baba alhaji kafin yace" Baba I'm very great full, this is what I've been waited my whole life, I promise to love your daughter till my last breath, I promise to give her all the hapiness she deserves in life, I'll do everything to make her happy insha Allah. "Hamdala Baba Alhaji yayi kafin yace Allah ya maku albarka,ya tabbatr da alkhairinsa. "Finally masoyan juna zau kasance tare, a wann rana kusan wuni sukayi suna hiran soyayya tamkar yara teenagers sabin shiga soyayya.😅 *Manchester, England* "Antee B promise me you'll visit us someday, zanyi missing Afnan da Ayla. "Murmushin k'arfin Hali Anty bilki tayi don kuwa tuni idanunta sun ciko da ruwa, rungume Deejah ta kuma yi kafin tace" Deejah I can't promise you that....."Da mamaki Deejah ke kallonta kafin tace" but why, why not, you too are Nigerians, am sure kuna zuwa Nigeria, pls pay us a visit kokuma ki gaya mun yanda kuke ni zanzo. "Aunty B ta share hawayen da suka zubo mata kafin tace"Deejah we cant go to Nigeri...."shiru tayinkaman wacce ta tuna wani abu kafin tace" always remember that we all love you, you're like a fmily to us, we did enjoy your company you and Irfan, Karki manta da shawarwarin da na baki kar ki manta duk add'u'o'in da na baki, idan da rabon mu sake had'uwa zamu had'u, snn I promise you idan tweens sun dawo daga sch zan hada ku ta video call, take care of your and your husband kinji lil sis. Rungume juna suka kuma yi suna hawaye. Fitowar Irfan da Alhaj Abdullah ne yasa su saita kawunan su, tausayi sosai suka basu, yauce rana ta farko da yaji zai iya zuwa Nigeria wata rana tun bayan zuwansa England. "Har airport Alhaj Abdullah da Aunty B suka raka su, dama already daga gidan airport zasu wuce. _Toh Deejah and Irfan saidai muce Allah sauk'ek'u lafia_ *Abuja, Nigeria*...... Sameena ce👌🏾 [10/11, 10:05 PM] ‪+234 803 864 9695‬: 🌘🌘🌘🌘 *Mallakin Waye* 96 *©Sameena Aleeyou....✍🏽* _Queen Samy Novels Forum...📖📚_ "Wani mugun kallo Azee ta watsa wa Ahidjo kafin tace" I'm done with you Ahidjo, I can't stand your crazy wife, that bitch and her friends almost killed me, could you just imagine, ni bana les aside from that har duka suka mun, inaga the best thing kawai shine mu hak'ura da ganin juna...."Rungumota Ahidjo yayi yana fad'in" Zeeza you know I can't do that, I can't bear loosing you, this is the last thing I can do, don't mind her, I promise I'll tackle it, idanma so kike na saketa I'll do it right away, pls just don't avoid me kinji, zatayi magana ya soma kissing nata dama sun kwana biyu basuji juna ba, nan suka soma pulling juna kaman wasu zakunan da suka kwana babu abinci... "K'arfe 4:55pm daidai jirginsu tayi landing a babban filin jirgin saman Namdi Ezikuiwe International Airport Abuja. They looked very tired and exhausted, for about good 7hrs suna zaune cikin jirgi dukda sunyi branching a Ethiopia. "Kallonta yayi she looks very peal, d'an murmushi yayi kafin ya rik'o arms d'inta cikin kafad'unsa da hannu d'aya, yayinda daya hannun ke jan luggage dinsu, murmushi ita ta mishi gamida shigewa cikin jikinsa, farin ciki take ji cikin zuciyarta, finally shes back home, she really missed Nigeria and the people she cared the most. "A b'angaren Irfan sanda ya sauk'e k'afarsa ya taka k'asar Nigeria shakka babu ya jiyo k'amshin *Revenge* Hes gonna make all those that made Deejah suffered pay for their debts, "A hankali ya furta" Safwan" I'm here for you, you gonna here it from me you jerk. "Basu b'ata lokaci ba suka 'dau drop, Unguwar su Sadiq bashida nisa da airport sai an wuce kafin a isa Maitama, tuni Deejah ta soma magiya wa Irfan kan ya ajiyeta wajen Nadiya tunda su Nilam ma duk suna can, she really wants to see Nilam, she missed her so terribly. "Mak'e kafad'u Irfan yayi kafin yace" No baby you're tired and exhausted, you really needs some rest... "Baki a turw take masa shagwab'a pls Hun, com'on luv just say yes pls pls pls...."Okay okay fine, but you've to promise me you won't take long there, kawai ma zanzo nayi fetching naki na masu ta'aziya,.."Hugging nasa tai tana masa godiya, Deejah suka soma ajiyewa nan gidan Nadiya kafin shi ya wuce can Maitama. "Gaba d'aya yaran suna parlor sunata hayaniya duk sunyi turning parlorn upside down, sai tsalle tsalle suke suna wasa da throw pillows, Sadiq na kitchen yana soya masu chips yayinda Nadiya ke kwance a d'aki dun yau kwana biyu kenan take fama da zazzab'i duk sun cika mata kunne gashi bata isa ta hanasu ba Sadiq zaice suyi wasan su ai yara ne. "Bell ake ta dannawa hayaniyar yaran ya hana aji, Sadiq dake kitchen ya fito d'aure da apron ya k'araso ya bud'e k'ofan..." D'an ware idonsa yayi cikeda sigan wasa kafin yace Oh what a surprise, ya fad'i yana murmushi, murmushi Deejah ma tayi kafin tace" I can see men at work.. "Sai snn ya tuna d'aure yake da apron, murmushi ya kuma yi ya dan shafi sumarsa kafin ya bata hanya ta shigo yana tambayarta "Yaushe suka sauk'a, Deejah tace" wllhi yanzu yanzun nan barinmu airport nace ya ajiyeni a nan ya wuce gida, Sadiq yace ai shima da ya tsaya kuka ci abinci first. Deejaj ta d'an murmusa kafin tace "Kasan halin abokin naka. "Oh wato shine baku fad'a mana you guys are coming back today ba, we should have prepared something for you....."Hango ta da suka yi sanda suke shigowa parlorn yasa su yin wani stalle suka nufeta a guje suna fad'in" Aunty Dee Aunty Dee..."Rungumesu ta dinga yi 1 n by 1 cike da so da ka'auna, Nilam ta shihe jikinta sosai tana fad'in" Aunty Dee I missed you, Deejah ta kuma rungumeta kafin tace" And I missed you too Daddys precious, Amir da Ayman ma suka matso kusa sosai kowa naso taji nasa surutun. "A bathroom Sadiq ya iske Nadiya sai k'waza amai take duk ta zama weak, da sauri ya k'arasa gamida rik'eta. "Sannu lil sis, pls ki bari mu tafi asibiti, we need to see a Dr, I can't seeing you suffering my love. "Langab'ewa tayi anjikinsa bayan ya gama kuskure mata baki suka fito dakin, masauki ya mata kan gado gamida mik'o mata glass of water, dan kurb'a kawai tayi kafin tace" those kids are annoying dear, am sick of them already, na matsu su daddy su dawo su koma gida. "Dan zama yayi gefenta gamida rungumeta cikin jikinsa kafin ya manna mata kiss a chik dinta. A hankali ya furta "Promise me zamuje kiga physician, d'an kallonsa tayi kafin tayi gajernpen murmushi snn tace" Okay I'll. Kissing goshinta ya kuma yi kafin yace" that's my gurl... "Ehen guess who's here. "Dan kallonsa tayi kafin tace" must I have to take a guess, su daddy ne suka dawo. "Girgiza kai yayi kafin yace" Deejah is here,.."Mik'ewa tayi full of excitement kafin kafin tace" c'mon dear are sure about this. "Rikota yayi cikin jikinsa kafin yace" oya lets go and see it your self.... "Deejah kam tuni ta biyewa su Nilam ana kan wasan da ita, da wann d'abi'a nata take saye zuyan yara, Nadiya na hangota ta tafi da gudu sukayi hugging juna. Haba tuni suka b'alle da hira, Deejah tayi masu ta'aziyan Ruqayya, daga nan Sadiq ya mik'e yana fad'in" Oh I left something on fire..." Gaba daya suka sa dariya ganin ya mik'e ya nufi kitchen. "Tundaga gate gabansa ke bugawa da sauri da sauri ba tareda sanin dalili ba, gate ya buga da sauri Malam Audi ya k'araso yana tambayan konwaye. "Jin Irfan ne yasa sa bud'ewa da sauri jiki har rawa, haka kurum Irfan yaga malam Audi ya razana da ganinsa, nan dai suka gaisa ya masa sannu da dawowa. Malam Audi yabi bayansa da kallo cike da fargaban abinda ka iya zuwa ya zo "Ganin motar Ahidjo pake a parking lot yasa gaban Irfan mugun fad'uwa. "A fili ya furta "Ahidjo" yasan dai rabonsa da Ahidjo tun kafin ya auri Deejah, almost 3months back, but what the heck is he doing here. D'an girgiza kai yayi kafin ya nufi cikin gidan. "Da keys d'insa yayi anfani ya bud'e k'ofar parlorn, wani mugun fad'uwar gaba yaji sanda ya hangi kayan mace da na miji zube a k'asa gefe guda ga kayan maye dangin su coding maganin muran yara, A hankali yake ambaton innalillahi. "K'irjinsa naci gaba da bugawa da sauri da sauri sanda ya nufi stirs.... "Cak ya tsaya a k'ofar d'akinsa sanda yake jiyo sautinsu, zuciyarsa na barazanar fitowa waje. "Azee taci gaba da fad'in" Hidjo I'm completely lost, I don't know what to do if I lost Irfan, for sure am gonna commit suicide, Ahidjo ya kuma matse ta cikin jikinsa kafin yace" C'mon zeeza baby, na riga na fad'a maki Irfan bazai tab'a kallon Deejah da idon mutunci ba, I thought you trust me and your uncle, nida Safwan mun mata sharrin da har abada bazata iya wankuwa a idanunsa ba, bazai sota ba bazai kulata ba, he'll always have eyes on you, gashi you're carrying his fake baby, ya karashe maganar yana kashe mata ido, dan dukansa tayi da pillow kafin tace" Kai koh, kasan tunani na duk randa yasan cikina na k'arya ne shikenan zai tsane ni, Ahidjo ya kuma danne ta yanai mata cakulkuli suna ci gaba da dariya kaman daga sama sukaji an banko k'ofar d'akin...... *Kuyi hak'uri da wann babu yawa, banida lafiya ne shiyasa jiyama bakujini ba, yau dinma don nayi alk'awari ne shiyasa na k'ok'arta nayi,.. I luv you all, need your prayers pls.. 😘😍* [10/11, 10:05 PM] ‪+234 803 864 9695‬: 🌘🌘🌘🌘 *Mallakin Waye* 97 *©Sameena Aleeyou...✍🏽* _Queen Samy Novels Forum...📖📚_ "Yanayin da ya gansu ne yasa sa kauda kansa, a hankali ya maida k'ofar ya rufe, tafiya kawai yake bisa stirs amma Allah ne kad'ai yasan irin k'unan da k'irjinsa ke masa, ya jima yana bin suturunsu da kallo, kafin a hankali ya sunkuya ya d'auka. "Wani wawan tsalle Ahidjo yayi gamida drowa daga saman gadon, ido yake kan faman zarewa yama rasa ta bakin magana, da k'yar ya iya fad'in" How comes baki fada mun yana dawowa yau ba.... "Azee kam tuni hawaye ya soma zarya a fuskarta, gaba d'aya batama gane me Ahidjo ke fad'i ba, tama rasa duniya take ko akasin haka, jikinta kuwa sai rawa yake tamkar mazari.... "Gaba d'aya suka d'ago kai suna bin k'ofar da kallo jin an kuma tab'awa. "Ba tare da ya kallesu ba ya jefa masu kayan cikin d'akin snn ya kuma jawo k'ofar ya rufe. "Ahidjo ko gama jan zip din wandonsa baiyi ba ya mik'e ya nufi k'ofa da sauri jikinsa kaman wanda ya kama shokin sabida tsaban tsoro da firgita. Saidai me, "Yana bud'e k'ofar sukayi ido hud'u da Irfan cikin yanayin da basu tab'a ganinsa a cikin irinsa ba, idanunsa sunyi jajazur tamkar garwashi haka nan fatar jikinsa ta koma ja, jijiyar goshinsa ta mik'e kai kace a fagen daga yake, kad'an ya rage Ahidjo bai saki fitsari a wandonsa ba, amma sai d'igan zufa yake yana faman karkarwa. "Sunne kai yayi yana k'ok'arin rab'ewa ta gefen Irfan. "Hannu d'aya Irfan ya jawo sa dashi, kan kace me ya kai wa Ahidjo wata naushin da saida tayi sanadin zubewarsa k'asa, tuni hancin Ahidjo ya soma zubda jini.... "Azee dake cukwikwiye cikin bedsheets ko zarafin saka kaya bata samu ba, tuni ta runtse idonta tana mai ci gaba da kuka. "Hannu biyu Irfan ya saka ya d'ago Ahidjo, jijiyoyin hannunsa da illahirin jikinsa sunyi rud'u rud'u......"Cikin kakkausar murya mai cikeda tsoro da fargaba ga mai saurare yake fad'in" Why Ahidjo, why tell me why,...."Ahidjo kasa magana yayi don shak'ar da Irfan ya masa bana wasa bane..."Da k'arfi yaci gabanda fad'in" Tell me Ahidjo, tell me why did do that to me and Deejah, why did Blackmail her, why did you forced her to called off her wedding, why did you manupulated me..now I knew it, you were behind all this, Ahidjo whyyyyyyyy! "Jifa yayi dashi saida ya bugu da jikin kujera, tari Ahidjo keyi yana sosa wuyarsa, "I zuwa lokacin idanun Irfan sun soma kawo ruwa, yatsan sa ya da'aga yana nuna sa in a furioius tune yaci gaba da fad'in" I trusted you my whole life, I never thought you can do such a thing to me, I looked at you as my own brother, you were my best friend Ahidjo even though halayyanmu sun banbanta but I never thought of leaving you even for a moment, but still you managed to betrayed me in the most painful way, ... A zuciye ya kuma yin kansa ya d'agosa gamida had'asa da garu....yaci gaba da fad'in just tell me why did do that, why did you Blackmail Deejah..."A sittin Azee ta taso ta shiga jan Irfan ganin na shirin aika Ahidjo lahira tana fad'in" Ya Irfan don't kill him plss..."Da hannu d'aya Irfan ya hankad'e ta saida ta bugu da jikin gadon tuni bakinta ya fashe, ... "Da k'yar Ahidjo ya samu ya ture Irfan ya k'waci kansa don kuwa yaji jiki, yaji damk'un maza. "Enough of this Irfan...."Da mugun mamaki Irfan ke kallonsa, har yanada got din daga murya bayan abunda yayi...."Bai gama tunani ba yajiyo muryar Ahidjo naci gaba da fad'in" "Do you really wanna know why? Fine, "It's because of her, it's because I loved Deejah, and you are the only one who can prevent me from having her, kai kad'ai zaka hana ni samunta saboda idanunta sun rufe da soyayyar ka,....." "In a greatest shock Irfan ke binsa da kallo yama kasa kai mai naushi don takaici..."Bai gama tunanin ba ya jiyo sautin Ahidjo sanda yake ci gaba da fad'in" "I loved Deejah with all of my heart,I fell for her from the very time I saw her with you.." I was planning to marry her, but you ruined everything Irfan, you have no idea how much I went through when I realized bazan tab'a samunta ba........"Bai gama rufe baki ba Irfan yayi kansa gamida cukumo wuyarsa yana fadin" You're an imbecile Ahidjo, you are a monster, you such a coward.. how dare you even say all those things.... am gonna kill you, you imbecile. ?..... "Naushin Ahidjo ya shiga a cikinsa kaman Allah ne ya aiko sa, saida ya masa lilis kafin ya k'yalesa. "Wani kallon tsana da k'yama Irfan ke jifarsa dashi kafin yace" You know how feel about you right now, *I Despised you*I regret the day I met you in my life, I regret having you as a friend a Ahidjo, kaje duk ha'inta ta da kayi na yafe maka, abu guda ne bazan yafe maka ba, shine had'a baki da akayi da kai aka cutar da Deejah, I'll never forgive you for that Ahidjo....."NOW GET THE HELL OUT OF MY LIFE AND NEVER THINK OF COMING BACK. Daga haka bai kuma ko kallon yanda suke ba ya nufo downstairs ya zuna bisa couch, hadd'e hannayensa yayi waje guda gamida d'aura hab'arsa akai, bazaice ganin Ahidjo da Azeeza a gadon barcinsa bai b'ata masa rai ba, koda ace baya sonta, shes still his wife dole abun ya zafesa, amma babban abunda yafi masa zafi shine cutar da Deejah da sukayi da kuma k'aryan ciki da Azee ta masa, da kuma ganin matarsa ta sunnah da amininsa cikin d'akinsa kan gadonsa wad'an nan abu uku su suka tsaya a k'ahon zuciyar Irfan... "Da k'yar da jan jiki ya fito ya wuce Irfan zaune a parlor ya fita waje, motarsa ma da k'yar idan zai iya tuk'awa. Malam Audi yana hangosa yayi hammadala harda murnan sa don yasan yau kam asirinsu ya tonu. "Kamar wata munafuka haka ta fito da kumburerren bakinta da ya fashe, can k'asan carpet ta zauna har lokacin kuka take, "Murya na rawa ta soma fad'in" I.....I...I'm truly sorry ya Irfan, pls let me explain, I'll explain everything for you....."Sai lokacin Irfan ya watsa mata wani mugun kallo, ganin k'wayar idonsa yasata saurin yin shiru babu shiri. "Gyara zamansa yayi yana facing nata daga yanda yake zaune kafin ya soma fad'in" Do you still have something to explain to me after what I just heard and saw??? Huh? You're very stupid, lallai na yarda baki gaji kunya ba," Now abu biyu nake so ki mun bayani meyasa kikayi su, "Why did you lied to me, meyasa kika mun k'aryar kinada ciki alhalin baki da shi, secondly you need to tell me why did you do thay to Deejah claiming to be her friend while ba haka bane ciki zuciyarki.... "Share hawayen Idonta tayi gamida d'agowa tana kallonsa, its all because of you, duk saboda soyayyarka ne, nayi duk abubuwan da nayi ne out of love, don na sameka na *Mallake ka* Deejah was the only one who's on my way. That's why I did everything just to get rid of her, and have you for my self....."Kuka ya kuma kufce mata sanda take fad'in" Pls don't leave me ya Irfan wllhi mutuwa zanyi, don Allah ka yafe mun....."Dakatar da ita yayi ta hanyan d'aga mata hannu kafin yace" You know what I've heard enough, hold your kayi hak'urinki I don't need it, cos I forgive for what you did to me, amma abunda kikayi wa Deejah bazan tab'a yafe maki ba, snn cikin k'aryar da kika yi na gode ma Allah da bai k'addara hakan ba, saboda babban nadaman da zanyi a rayuwa shine had'a jini dake. Snn Deejah Allah ya wanke ta a idon duniya, bata da hakkinku, Ki fad'a mun duk da makircinku da kuka k'kk'ulla ni *Ni Irfan Nazif Mumtaz MALLAKIN WAYE, Mallakin Deejah ne, her just her and only her, from here to the end of the nuiverse*, and ki fad'a wa so called uncle din naki Haduwar mu bazaiyi kyau ba, shine silan komai, and he must rule the day he was born. Lastly ki tashi kimfice mun a gida, *Nida ke are not longer husband and wife, na sake ki...* I don't wanna see you ever in my life..... Daga haka ya mik'e ya wuceta. "Kallo ta bisa dashi sai yanzu abun ya dawo mata, Irfan ya saketa, wani wawan ihu Azee ta kurma ta shiga birgima a wajen tana ihu tana kuruwa kaman sabon kwancen hauka... *I'm glad with your wonderful prayers, I really appreciate Alhamdulillah, thank you all #1luv.* [10/11, 10:05 PM] ‪+234 803 864 9695‬: 🌘🌘🌘🌘 *Mallakin Waye* 98 *©Sameena Aleeyou....✍🏽* _Queen Samy Novels Forum....📖📚_ "Kuka Azee keyi kaman ranta zai fita, ita yanzu inama zata je, Mommy da Hajiya suna asibiti, gashi ta kwab'a masu rashin mutunci tace wari suke bazata kuma zama wajensu ba, yanzu dole gida can LifeCamp zata koma ta zauna ita kad'ai kenan ko k'ak'a, da wann tunani ta shiga had'a kayanta nadama da bata tab'a yin irinsa ba yana shigarta. "Yana zaune a Design room dinsa, works dinsa yake kan kallo amma da dukkan alamu hankalinsa baya wajen, waya ya ciro a aljihunsa ya kira *Famaz Furniture* "Take yayi Ordering set of room don wann gadon bazai kuma kwanciya akansa ba, yana nan zaune yaji sallaman su. Kaman wanda ruwa ya buga haka ya mik'e ya nufi k'ofar. "Su Sadiq ne harda su Nadiya sun dawo da Deejah. "Dan murmushi ya sakar masu Nadiya kuwa da k'annenta tuni suka soma hugging nasa sunai masa oyoyo. Deejah kuwa karantar sa take kan yi don kuwa tun shigowarta bata gane masa ba, tasan definitely wani abin na damun sa, wata zuciya tace k'ila gajjiyan hanya ne, da wann tunani ta shashantar da zancen. "Suna zaune can gefen parlorn bisa coffee chairs shida Sadiq, Sadiq ya dubesa yace" Guy wai meke damunka ne, Irfan ya d'an tab'e baki kafin yace" is nothing kaikam, I'm a bit exhausted ne kawai. "Dan murmushi Sadiq yayi kafin yace" So how was the business in Manchester. I hope komai went great. "Dan murmushi yayi da gefen bakinsa kafin yace" Komai was perfect, in short the contract impressed many shear holders there.. Dan hiran business kawai suka tab'a kafin suka tafi don kar dare ya masu, Gaba daya saida suka cika su da tsaraba iri da kala. "Tana kwance bisa cinyarsa yana shafa sumarta kallon tv kawai yake amma zuciyarsa baga labarun yake ba, "A bangaren Deejah kuwa rashin ganin Azee izuwa lokacin ya soma damunta, dukda Nadiya ta fad'a mata su Anty Laila da Hajiya suna asibiti ya kamata ta dawo by now tunda tana dauke da lalurar ciki. "D'an muskutawa tayi ta juyo tana facing nasa kafin tace" My love ko zamuje mu d'auko Azeeza a asibiti ne kaga iyanin sai mu gaishe dasu Aunty Laila...."Kura mata ido yayi mugun tausayin ta yake ji, abubuwan da ya faru tsakaninsu a baya suka shiga dawo masa, a hankali yasa hannu ya d'agota ta zauna sosai, "Juyowa yayi suna fuskantar juna kafin ya tallafo fuskarta da duka tafukan hannayensa ya k'urawa fuskarta ido. "Cikin murya mai sanyi ya soma fad'in" I'm sorry Deejah, I'm truly sorry, I know I was stupid, I shouldn't have judged you the way I did, Deejah you're my whole life, you're my inspiration,...."Kallonsa kawai Deejah keyi yanda yake furta mata kalaman soyayya ga siriryar hawaye na bin idanunsa... "Irfan yaci gaba da fad'in" I shouldn't be the one running from you, they framed you they blackmail you, I knew it, Dee me yasa na barki kisha wahalan k'uncin rayuwa ke kadai, anya zan yafe wa kaina kuwa?? "Da sauri Deejah ta rungumesa cikin jikinta hawaye na bin k'uncinta take fad'in" Ya Irfan ka daina fad'in haka, you are all I have, we are never going to be apart insha Allah...."Dad'a matseta yayi cikin jikinsa, a saitin kunnenta ya rad'a mata, "To night we will forget about everything and love each other, mu mance duk wani damuwan da muke ciki da wanda muka shiga mu nuna wa juna yanda muke son juna...."Kan ta ankara sai ji tayi ya dago ta cak cikin hannayensa sun nufi Bed room din Deejah.... *M&M Builders of Company* "Daga can parking lot Sadiq ke hango Irfan, bai tsamman ganinsa yau ba, ya d'auka zai dan huta kida na kwana biyu ne, hannu ya d'ago wa Irfan wanda hakan yasa Irfan k'arasowa yanda Sadiq yake. "Gaisawa sukayi ta hanyar musabaha kafin Sadiq ya soma fad'in" Architect I thought you were still in leave. Irfan ya dan kalli wristwatch dinsa gamida yin gajeren murmushi da gefen bakinsa kafin yace" Dama office dinka na nufa, "Suna tafe Sadiq na karantar canzawan da Irfan yayi, a haka har suka isa office din Irfan. "Computer din bisa table dinsa ya kunna kafin ya shiga duba account din Safwan, nan amount din kud'in da yayi attempting cirewa daga account din company yayi appearing jikin screen din, dan juyar da kan computern yayi yana nuna wa Sadiq. "Da mugun mamaki Sadiq ke kallo, ya d'ago kai yana kallon Irfan kafin yace" What! How comes, thank goodness bai cire kud'in ba, "Irfan yayi nodding kansa kafin yace" Tun ina Manchester naso nayi maka maganan but ganin yanayin da kake ciki na rashin matarka yasa ban maka maganar ba, I called one of our trusted employee nace yayi hacking account din, don nasan abubuwa sun maka yawa. "Sadiq ya gyada kai kafin yace" Kayi tunani Irfan, wllhi na rasa tun zuwar company din nan nike da doubt akansa, sam bainkwanta mun ba. "Irfan ya gyada kai kana yace" I have that feelings too, Sadiq kayi tunani da ka sa daddy ya turani Manchester da yanzu wann imbecile din ya tura am sure da yanzu ruining company din nan, "Mikewa yayi gamida zura hannaye a aljihu kafin yaci gaba da fad'in" I'm gonna press charges against him, snn zan binciko yanda yake, I won't let him get away with what he did..... "Sadiq dai kallon Irfan yake, He sounds like he's seeking for Revenge, anya wani abun bai had'asa da Irfan ba. "Sadiq ya mik'e kafin ya dafa kafadan Irfan yace" Irfan ni gani na you don't have to press charges against him, tunda bai saci kud'in ba sann ka tuna surkinka ne, yaya zakaji idan akace ka shigar da surkinka kotu, kawai a gani na ayi firing nasa shikenan... "A kaikaice Irfan ya kalli Sadiq kafin yace" That Jerk is not getting away with what he did, Sadiq I have to put him in his place, I need to see him behind bars...."Daga haka ya fice daga office din, Sadiq ya bisa da kallo yana mamakin anya babu wani abunda ya had'a Safwan da Irfan..... "A hankali ya furta" I need to find out. *Germany* "Yana zaune saman wheelchair yayinda suke biye dashi a babban filin jirgin saman Germany, fuskokinsu cike yake da fari'a da farin ciki, Engr ne ya dan matsa gefe lokacin da yake amsa kiran Irfan. "Montoci kad'an aka soma kiran passengers, ana kiran jirgin Nigeria naga sun nufi wajen checking.... *Nigeria* "Tana zaune gefen mai zaman banza yayinda Irfan ke driving, ta d'an kallesa kafin tace" My luv wai ina zamu je ne, ba tarda ya kalleta ba yace na fada maki sayar dake zanyi. "Murmushi tayi gamida zaren bak'in glass din dake manne idanunsa. Ganin fuskarsa yana sata farin ciki tuni ta rungumo shi cikin jikinta, d'an wasa da starry ya soma kafin yace" Baby zakisa muyi accident, da sauri ta sake sa tana dariya shima dariyan yake. "Ga mamakinta gidan Daddy taga sun nufa, a hankalimta soma murmushi tana satan kallonsa, suna isa nan suka tarar da su Sadiq har sun iso. "Su Nilam suka k'arasa suna masu oyoyo, duk a tunanin Deejah su Ammah ne suka dawo, nan ta soma tambayar Nadiya ina su Ammahn? "Nadiya ta dan saci kallon su Irfan da Sadiq da suka nufi hanyar waje kafin tace" Ask your husband shi ya had'a mu a nan, I guess he have a surprise for us, amma am not sure idan yau zasu dawo, don jiya jiya mukayi waya da Daddy and he didn't mention that,...."Mikewa Deejah tayi kafin tace " Ok muje kitchen mu taya Hajja aiki, Nadiya ta mike gamida cire mayafinta kafin tace" Aiko dai muje mu had'a drinks da salad, nan suka wuce kitchen Hajja sai zolayarsu take...... "Kan kace me sun gama komai dishes kala kala sun jere bisa dinning, suna cikin jere jeren suka jiyo hayaniyan su Amir da dukkan alamu oyoyo suke, aiko nan suka hango su Irfan da Sadiq suna shigowa da luggage dinsu... "Ammah ce ta soma shigowa gaba daya Nadiya da Deejah suka nufeta suka hugging nata sunai mata sannunda zuwa..."Sadiq ne ya d'an saci idon mutane kafin ya k'arasa saitin kunnen Nadiya a hankali ya furta"Kar ki min asara fah be careful, dan hararan wasa tai masa gamida turo baki, kashe mata ido guda yayi kafin ya matsa gefe. "Deejah ta d'an gyara mayafinta kafin ta k'arasa ta gaida daddy ta masa sannu da dawowa, Irfan ne ya shigo yana fad'in" Daddy Baba Alhaji yace gida zasu wuce, but nace wa Haruna ya dakata na maka magana. "Da sauri Engr ya mik'e yana fad'in" A'a ai gwara su fara yada zango anan kafin su wuce, waje ya fice Irfan yabi bayansa. "Murmushi ta sakar masa kafin tace Baba mu tsaya din kaman yanda suka buk'ata, Baba Alhaji ya murmusa kana yace toh shikenan ai nan da can duk gidana. "Sadiq da Irfan suka nufi parking lot Irfan ne ke driving nasu suka fice d'auko Mamie. "A tare suka shigo parlorn gaba d'ayansu, Hankalin Deejah yafi tafiya wajen matan dake tsaye jikin wheelchair din, tayi mata kama da wacce ta sani, snn ta tsinci kanta da fad'uwar gaba. Tabbas wann fuska tasan ta. "A b'angaren Fatimah ma yanayin da take ji kenan game da Deejah, duk wani motsi da Deejah zatai idanunta na kanta, k'arshe dai saida Deejah ta k'are ta tambayi Nadiya wacece matar, Nan Nadiya ta labarta mata komai game da samun lafiyar Dada, Deejah ta sauk'e ajiyan zuciya kana tace " Haba no wonder fuskarta looks familiar ashe Dada ce, Nadiya ta gyada kai tace" itace and tsohuwar masoyiyar Daddy ce, sistern Aunty Laila kuma. "Sisitern Aunty Laila" Deejah ta maimaita a zuciyarta, kawar da zancen tayi suka ci gaba da serving mutane abinci. "Ohh tunda Deejah tayi aure bataje ta dubata ba, yau kam ya kamata taje gidan Ammah idan yaso daga can a kaita gidan Deejah, tasani Deejah tana fushi da ita, A hankali tayi murmushi kafin ta gyara mayafinta, ta d'au tsarabn da ta mata kana ta fice neman adaidaita..... "A tare Aunty Larai da su Mamie suka iso gidan, bayan sun gaisa ne ta dan dubi Irfan tace" Alhamdulillah aiga surkin nawa a nan, dama gidanka nake shirin zuwa, murmushi Irfan yayi yace" Ai itama tana ciki, duk mun had'u yau a nan, "Ah toh ai shikenan Allah ya hutace ni, naje ganin d'aki daga baya, gaba daya suka sa dariya harda Mamie, daga nan suka nufi cikin gidan baki d'ayansu..... "Sallaman su ne ya katse masu ciye ciyen abincin da suke , kana suka soma masu maraba, "Tun shigowarta idanunta ya sauk'a kan macen dake a saitin shigowa, innalillahi, tabbas bazata mance wann fuska ba koda ace yanzu tayi hankali ga dukkan alamu, Tafiya take har ta isa gabanta tana mai nunata da yatsa, gaba d'aya suka soma bin Aunty Larai da kallo, Ammah ta mik'e tana fad'in" Larai lafiya??? "Aunty Larai bata fasa k'arasawa gaban Fatimah ba sann bata daina fad'in" Ammah itace wllhi, itace mahaukaciyar data haifi jaririya ta gudu, bazan mance kamaninta ba, wallhi itace... "Fatimah na hawaye ta k'arasa ta rik'e kafad'un Anty Larai tana hawaye take fad'in" Kece kika d'auki jaririyar, ina 'yata don Allah ki fad'a mun yanda take, jikina ya jima yana bani na haifi abunda ke cikina snn wata rana Allah zai had'amu, ina 'yata take ki kaini na ganta don girman Allah. "Mamaki ne ya zuciyoyin illahirin mutanen dake katafaren parorn, Daddy ma kansa mik'ewa yayi, Baba Alhaji kuwa tuni hawaye shima ya soma bin k'uncinsa. Deejah kuwa sabida tausayi da matar nan ta bata tuni hawaye ya soma ambaliya a fuskarta, inama itama watarana ta samu nata , ahaifan....."Bata gama tunanin da take ba sai ji tayi Aunty Larai ta k'araso ta rungumeta tana kuka sosai take fad'in" Alhamdulillah, Khadeejah yau Allah ya bayyana mana mahaifiyarki...."Dummm haka k'irajensu suka buga...! Sameena ce👌🏾 🌘🌘🌘🌘 *Mallakin Waye* 99 *©Sameena Aleeyou...✍🏽* _Queen Samy Novels Forum....📖📚_ *A rayuwa kar ka zamo mai cire tsammani ga rahamar ubangiji* "Kasa motsawa tayi daga yanda take hawaye bai daina bin k'u cinta ba snn bata daina bin fuskar matan da kallo ba, tabbas wann fuska yanayinta take gani cikin mafarkinta, Allah yau ya nuna mata a zahiri,... "Hannu Fatimah ta saka ta shiga shafa fuskar Deejah hawaye na bin k'uncinta itama, shakka babu tun ganin Deejah take jin babban al'amari gameda ita, snn ta tab'a had'uwa da ita a lokacin da take cikin jinyar hauka,..."Bakinta na rawa take furta,"Alhamulillah, I met her, I finally met her.. It's exactly 20years, my daughter, I'm here sweetheart, your mum is here...."Kuka mai k'arfi ya kufce masu, tuni Fatimah ta rungume Deejah sosai cikin jikinta, Allahu Akbar banda sautin kuka baka jin komai anparlorn. "Deejah gani take kaman mafarki ne ba gaskiya ba, kallon ta tayi hawaye na sauk'a bisa k'uncinta kafin ta soma fad'in" *Ummi* meyasa kika haifeni kika gudu, meyasa kika yar dani, meyasa kika bari na girma ba tareda iyaye na ba, meyasa kika bari suka jefeni da sunaye munana, Ummi shin da gaske ne bani da uba....."Kuka mai k'arfi ya kuma kufce wa Deejah. "Irfan dake tsaye gefe, kasa jurewa kallon wann abin tausayin yayi tuni ya fice ta back door ya kifa kansa yana kuka mai tsuma zuciya. "Murmushi take hawaye na bin k'uncinta tana tallafe da fuskar Deejah take fad'in" No my dear, no you are not a baster, kinada mahaifi, ke 'yar sunnah ce, kar ki sake wann gurb'ateccen tunani a k'wak'walwarki, Abinda ya rabamu k'addara ne, gashi k'addara ta kuma had'a mu, baby ke musulma ce nasan kinyi imani da k'addara, mu kuma kalan namu jarabawar kenan...." "Farin ciki maras misaltuwa ya mamaye zuciyar Deejah tuni ta kuma rungume mahaifiyarta suna kuka mai tsuma zukatan masu saurare... "Saida sukayi mai isarsu kafin ta rik'o Deejah ta k'araso danita gaban Baba Alhaji, hannun tsohon ta kamo wanda tuni hawaye ta wanke masa fuska ta had'a dana Deejah kafin ta soma fad'in" Baba ga jikar ka, jikarka is alive, shes alive, shes here infrot of us, shes a lady now, Allah yaji addu'an mu, Allah ya had'amu....."Rungumesa Deejah tayi tana hawaye shima hawayen yake, kasa magana yayi, saboda heart d'insanis very weak, yanzu haka ma wannan babban abun mamaki da ya gani ya tab'a masa heart, daurewa kawai yake bai so su gane. "Hannaunsa na rik'e cikin na Deejah yayi alama wa Daddy da ya k'araso, a hankali Engr ya k'araso gabansa. "Hannu Baba Alhji yasa a aljihunsa kafin ya ciro 'yar k'aramar takarda da biro ya d'an rubuta note gamida mik'awa Engr. "Engr ya karance note d'in kafin ya d'ago ya kallesu gaba d'aya kana yace" Baba Alhj needs some rest regarding his condition, zuwa gobe insha Allah za'a kai masa Deejah su wuni tare, but for now za'a kaisa gida, ya huta, yana tsananin buk'atar hutu. Duk sukayi na'am da batu. Fatimah ta k'araso gamida durk'usawa jikin wheelchair din har lokacin hannunta na rik'e cikin na Deejah kafin ta rik'e hannun Baban ta kana ta soma fad'in" Baba kana so na taho tare da kai...."Da sauri ya girgiza mata kai da k'yar bakinsa na rawa maganar bata fita sosai yake furta" A'a, Fatee ki tsaya da d'iyarki kar damu I'll be fine, idan yaso zuwa dare sai ki dawo gida...."Rungumesa tayi gamida share masa hawayen da zubo masa, Deejah ma tsugunawa tayi gamida rungumesu baki d'aya. "Engr da kansa yayi niyyan kai Baba Alhaj amma Sadiq ya matso ya d'an sadda kai kafin yace" Daddy you're exhausted too u need some rest, I'll take care of Baba Alhaj,... "Engr ya bubbuga kafad'un Sadiq yana murmusawa kafin yace "Allah ya maka albarka. "Fateemah ta kamo hannun Aunty Larai tana murmushi da sauri ta rungumeta a hankali take fadin" Bansan da bakin da zan maki godiya ba, Allah ubangiji shine kawai zai biyaki, na gode k'warai da gaske, Allah ya saka maki da mafificin Alkhairi. Aunty Larai ta goge hawayen da suka zubo mata kafin tace" Ai d'a na kowa ne, Tun tasowar Deejah nake sonta tamkar ni na tsuguna na haifeta, shiyasa ma na saka mata sunan mahaifiyata Khadeejah, snn da naga ta kawo girma na damk'a ta a hannun mutanen da nasan bazasu cutar da ita ba. Da sauri Deejah ta rungume Aunty Larai. "Fatee ta kuma juyowa ta dubi Ammah da Engr kafin tace Allah ya biyaku da Aljannah, hak'ik'a zukatanku tsarkakku ne babu mugunta balle ha'inci, kun bata good life at the end kun aurar da ita ga d'anku mafi soyuwa a gareku snn yaron arziki wanda aka masa shaida da halin k'warai, hak'ik'a kun cancanci yabo da godiya..."Da sauri ta rungumeta tana murmushi kafin ta soma fad'in" Fateemah ki daina fad'in haka, Allah ya k'addara fad'owar Deejah hannunmu sabida gida ta dawo, Jikar Hindatu jika ce a gareni, haka nan jikan Alhj Ma'aruf jikar Alhj Mumtaz ce ko babu ke Deejah d'iyar mu ce, Allah shine abin godiya da yaye duhu ya bayyanar da haske. "Hannaye suka d'aga donyi addu'o'i tare da mik'a godiya ga Rabbil Izzah. "Duk wann abunda ya faru a idanun Azee dake mak'ale saman Stircase ya faru, hawaye na bin k'uncinta, hak'ik'a rayuwar Deejah dana mahaifiyarta na cike da tarin al'ajabi da darrussa game hankali, shin Deejah cousin d'inta kenan, shin dama Deejah 'yar uwarta ne....."Maganan data soma jiyowa daga parlorn ya katse mata tunanin da take. "Daddy yaci gaba da fad'in" Irfan kenan shine mijin d'iyarki Deejah, Ummi (Fateemah) sunan da Deejah ta soma kirarta dashi kenan, ta d'anyi murmushi kana tace" Like father like son..."Irfan ya d'an murmusa yana satan kallon Deejah gamida sosa k'eya. "Ammah ta d'an dunguri k'eyar sa kafin tace mata biyu ke gareshi da kike ganinsan nan ya kusa zama daddy shima don d'ya matar tasa juna biyu gareta... "Kirjin Ummi yaba da dumm dan kuwa ita a halin yanzu tsoron kishiya take, tunda kishiyar uwa ta kassara mata rayuwa, Irfan kuwa take annurin fuskarsa ya d'auke, Deejah ma har ta mance da wata Azee sai yanzu da Ammah tayi maganar. "Daddy ya d'an k'ak'aro murmushi don ya lura da yanayin chanzawan da Fatee tayi, Engr yaci gaba da fad'in" Aff Irfan ina Azeezar tun dawowar mu bamu ganta ba,...."Shiru Irfan yayi take idanunsa suka kad'a sukayi jazur, Ammah ta nud'e murya tace Irfan tambayarka ake ina Azeezar,..."Deejah ta tsaresa da ido tana jiran amsarsa don itama yak'i fad'a mata komai gameda Azee, tana tambayarsa zai bar wajen, ko ya kawar da zance ko kuma ransa ya b'aci...."Basu ankara ba sai hango Azee sukayi tana sak'owa daga stirs kaman Kazar da ruwa ya buga, haka take tafiyar har ta k'araso cikin parlorn... "Sakk'owar Azee yayi daidai da banko k'ofar parlor da akayi aka shigo babu ko sallama. Gaba d'ya suka maida dubansu wajen... "Yesmin ce sai faman taunar cingam take ga wasu arnan kaya marrasa mutunci a jikinta, cire bak'in glass d'in idanunta tayi kafin ta soma bin mutanen parlorn da kallo d'aya bayan d'aya, tsaf ta sauk'e idanunta kan Azee wacce ke ta faman muzurai, da sauri ta nufi yanda Azee ke tsaye tana huci, ganin Yesmin ta nufo ta yasata saurin yin bayan Ammah ta b'oye... "Ammaha cike da mamaki take fad'in lafiya, wacece ke..."Yesmin tayi k'araras da cingam kafin ta gyara tsayuwarta tace "Why not ku tambayi wann 'yar iskar karuwan so called in law d'in taku...."Ta k'arashe maganar tana nuni da Azee, Nadiya ware ido sosai tayi tana kallon ikon God, don kuwa ta gane fuskar Yesmin randa ta kamasu suna mad'igo a gidan Irfan" "Gaba d'aya suka juyo suna duban Azee cike da mamaki, tuni hawaye ya soma ambaliya a fuskar Azee, "Yesmin taci gaba da fad'in" Ke k'aramar karuwa na maki iyaka da mijina Ahidjo kink'iji ko, shekaran jiya ya koma gida jikinsa a farfashe zai min k'aryarku da kuka saba, baisan nasa abincika mun komai ba, Irfan ne ya dawo ya kamaku a d'akin barcinsa a kan gadonsa, Ke bakiji kunya bama, don ba saboda ke Irfan ya daki Ahidjo har ya sakeki ba sabida sharri da tuggu da makirci da kuka ringa k'ullawa Deejah sabida haka yaci uban Ahidjo snn ke kuma ya sake ki, banza mak'aryaciya, asibiti kikaje aka aunaki mahaifarki ta lalace sabida magunguna da Ahidjo ya tapka maki na hana daukan ciki ya lalata maki haifa, shine keda uwarki da tsinanniyar kakarki kuka saye likita akace kinada ciki don ku saye zuciyar Irfan, ko k'arya na fad'?? Ki musa mana, "Azee dai sai rawa jikinta keyi kanta na k'asa tana hawaye..."Yesmin tayi murmushin cin nasara kafin tace "Toh wllhi kinji na rantse now that Irfan is not longer your husband kikayi gigin auren mijina ko kuma na kuma jin an ganku a tare, Tayi wani murmushin bawasa kafin tace" I don't have to explain my self ke dashi duka kunsan saura, ta juyo tana duban mutanen parlorn kafin tace" Ku kuma ya rage kusan yanda za'ayi ku rabo da wann snake d'in... daga haka ta matso daf da fuskar Azee kafin tace" I hope I made my self clear, don't mess with me again you bitch..... "Innalillahi wa inna ilaihirraji'un abinda bakunan su ke furtawa. "Ammah ta dubi Azeeza da idon tsana da k'yama kafin tace" Azeeza shin gaskiya yarinyar nan ta gama fad'i???? "Kuka Azee keyi kafin ta tsuguna ta d'aga hannaye tana rok'onsu.."Ammah don Allah ku rufa min asiri, Daddy don Allah ku taimake ni, wllhi ina son Irfan kaman zan mutu, don Allah kar ku bari ya rabu dani ni marainiya ce, banida kowa sai ku..." Caraf Nadiya tace" Allah ya sauwak'e masa yaci gaba da zama da najasa irinki, Ko kin mance randa na kama ku keda wann karuwar da ta fice kuna mad'igo da mata sama da biyar a parlorn gidanki, Allah ya tsare ya Irfan da mace Irinki,..."Da sauri Sadiq ya girgiza mata kai alamun tayi shiru tana k'ara wutar abu ne. Sai yanzu tausayin Irfan ya kama Sadiq ashe abinda ya gani kenan a gidansa, matarsa da gardi, gardinma best friend dinsa, tausayin Deejah ya kuma kamasa duk illahirin mutanen parlorn she went through alot a rayuwa, Allah sarki, tuni Umminta ta kuma rungumota jikinta Deejah kam sai kuka take sosaimda sosai. "Shiru ya ziyarci parlorn sai sautin kuka kake ji, " Daddy yayi d'an gyaran murya kafin yace" Irfan da gaske ka saki matarka....."Irfan ya d'ago jajayen idanunsa yana kallon Daddy" Ammah tayi caraf tace" Ai ko bai saketa ba zai saketa yanzun nan, kar kuma k'ara masa pressure Nazif, Irfan abinda kayi kayi daidai, Allah ya saka maku kai da Deejah, Allah ya wanke baiwar Allahn da kuka ta faman k'ulla mata tuggu, Allah mun gode maka da kasa cikin k'arya ne ba gaskiya ba, babu mu babu had'a iri da irinki Azeeza, kin bani kunya kin bani mamaki....."Wani ihu Azee ta kurma tana d'ora hannu aka, a guje ta fice daga gidan tana kuka hannu aka. "Deejah kuwa tausayin mijinta da tsananin soyayyar sa shi yake shigarta a hankali, ji take kaman ta k'arasa ta rungumesa cikin jikinta a halin da yake ciki a yanzu... *Two days later* "Deejah kwance cinyar Ummin ta tana shafa gashinta suna hiran 'ya da mahaifiya, Deejah ta d'an d'ago tana kallon Umminta kafin tace" Ummi you went through alot in life, you experiences a horrible tragedy, rungumeta Umminta tayi kafin tace" Habibty kema kin sha wahalhalu a rayuwa, kinyi experiencing rayuwar duniya, Haka Allah yaso jarabtar mu don mu kasance masu sa'a a rayuwa, Deejah ta murmusa gamida gyad'a mata kai, suddenly kuma sai mood dinta ya canza, Ummi ta murmusa gamida rik'o 'yan yatsun hannunta kafin tace" Habibty akwai abunda ke damunki ne? A hankali Deejah ta share hawayen da suka soma zubo mata kafin tace" Idan akwai wanda nafi tsana a yanzu toh mahaifina ne, Ummi bazan tab'a yafe masa ba, shine silan rabuwar mu...."Tuni Ummi ta rungumeta tana fad'a mata kalamai masu kwantar da hankali. "Suna a haka Irfan ya d'an lek'o gamida yin knocking a k'ofa, Dagowa sukayi sunankallonsa fuska d'auke da murmushi, a hankali shima ya mayar masu da murmushin kafin yace " May I??. "Ummi ta gyada masa kai kafin tace"Sure come in Habiby, shigowa Irfan yayi gamida zama gefensu saman rug din shima, dan satan kallon Deejah yayi yana so ya sata dariya don ya gane kaman kuka tayi, Ya dan kalli Ummi kafin yace"Ummi na barka da hantsi, Ummi tayi murmushi kana tace barka Habiby, Irfan ya d'an tura k'afa ya tsokali Deejah kafin yace" Ummi what's wrong with your Habibty ko bata so na shigo bane, dariya suka so bawa Ummi kalan soyayyar su na burgeta, dan kallon Deejah tayi kafin tace wai haka Habibty.. "Turo baki Deejah tayi kafin ta jefa wa Irfan hararan wasa...."Shigowar su Nadiya ne ya katse masu hiran tasu..."Gaba daya suka karasa suka rungume Ummi kowa na so taji nasa gaisuwar. "Nilam ce tace Ummi da gaske ne kin auri Daddy yanzu, kece Ummin mu, Ummi ta rungumeta tace" Yes my little Angel, and nafi sonki fiye da kowa baby na, rungumeta Nilam tayi kafin tace" I love u ummyyy, I love yoy too sweetheart, Gaba d'aya suka zagaye ta dukanyaran, Irfan, Deejah, Nadiya, Nilam, Amir da Kuma Ayman. Hannu Ummi ta bud'e masu gaba daya kana tace "Oya family hug... Gaba daya suka rungumeta fuskokinsu dauke da annuri, Engr dake tsaye bakin k'okfa a hankali yasa hannunsa ya share hawayen da suka zubo masa. "Gaba d'aya sukayi shirin tafiya asibiti duba Laila da Haj idan ka dauke su Nadiya da k'annenta wanda suka ce bazasu je wari ya cika masu ciki ba, Nadiya ta cika su a mota suka wuce WONDERLAND, "Azee na zaune reception din asibiti sai habaici mutane ke mata wai iyayenta sun cika masu asibiti da wari, waya ta ciro ta shiga neman layin Safwan , Yussy ce ta dauka kafin ta soma fad'in" Azeeza kike ko, Azee murya a sanyaye tace "Eh, Yussy tace fad'a mun yanda kike inada sak'o da zanzo na fad'a maki, snn Safwan kuma baya nan don 'yan sanda nemansa suke wanted. Jiki a sanyaye Azee ta share hawayen idonta kafin tayi kwatancen asibitin da takwa Yussy, Murmushi Yussy tayi kafin tace"This is the time Yusrah now or never, daga haka ta dau mayafinta ta fice. "Safwan dake lab'e bayan k'ofa ya gama jinta, tuni ya fiti ya hau jibgarta yana fad'in" wata uwsr zaki fada wa Azeeza dan ubanki, Yussy ta fizge bulalan tana hararar sa ta dauko DV ta rusa masa a ciki tuni ya tsuguna yana murk'usoso, Kallonsa take vabu tausayi kafin tace"The whole truth, zan fad'a mata wacece ita, duk gaskiyar da na sani.... daga haka yussy ta fice a guje... Safwan na jan gindi yana k'walla kira wa yussy inaa ta fice.... Sameena ce👌🏾 🌒🌒🌒🌒 *Mallakin Waye* 100 *©Sameena Aleeyou...✍🏾* _Queen Samy Novels Forum...📖📚_ *"Assalamu alaikum my wonderful n amazing fans, Na gode k'warai da addu'o'inku a gareni, Allah ya bar k'auna...😍😘* _Wannan shafin sadaukarwace ga duk wani Masoyin Sameena, Na gods k'warai Habibtee's😘_ *Zakiya Maliki sak'onki ya Iso min Na gode k'warai....😍* "Gudu Yussy keyi har ta samu ta fice daga layin. Da k'yar ta sami adaidaita ta tare tana haki take mar bayanin yanda zai kaita. "Gaba d'aya Yussy ta d'aid'aice ta fita hayyacinta, ga cikin da take d'auke dashi ga rashin kula daga mijinta, kuka take tana tuno irin abubuwanda tayiwa Deejah tabbas Allah baxai barta ba dole taga consequences a rayuwa... "Da k'yar Da dafe bango Safwan ya samu ya mik'e hannunsa na dafe da cikinsa yake bin garu da gani kasan yana jin azaba. Koda corps are after him gwara masa ya fita yayi stopping Yusrah from revealing the truth to his very own daughter Azeezah. Mashin ya samu a bakin layinsu ya d'ale.... "Wasu luxurious cars guda biyu naga sunyi parking a harabar asibitin. "Sanye take cikin Wata leshi royal blue Mai jajayen duwatsu red Vail DA jaka da takalmi ta saka tayi kyau har ta gaji, tsan tsan kayunta ya kuma fitowa. "Engr na murmushi ya bud'e Mata marfin motan gamida mik'a Mata hannunsa na dama, "Murmushin ta maida masa kafin ta mik'o masa nata Hannun, Da taimakon Engr ta sauk'o daga motar. A hankali ya manna wa hannun light kiss murya can k'asa ya furta" you look beautiful Hayaty, "D'an far tayi da idanunta kafin ta masa nuni dash Irfan da Deejah dake k'ok'arin taimaka wa Baba Alhj ya hau wheelchair d'insa. "Rik'o hannunta ya kuma yi gam cikin nasa saitin kunnenta yake rad'a mata" let them see Hayatee, besides we are not doing anything wrong, hakanma saidai ya k'ara masu dank'on soyayya susan cewa soyayyarsu rapetation ne na iyayensu... "Kallonsa take soyayyarsa na ratsa b'argo da tsokanta..."A fili ya furta "I luv you Fateemah with all my heart, a hankali ta furta "and I luv you too.... "Irfan ne yayi d'an gyaran murya kafin yace" Daddy Ummi your love is extra ordinary, may u live together forever, rik'o Deejah yayi cikin arm dinsa yana mai kallon kakkyawar fuskarta yake fad'in" I pray that zamu zama tamkar Ku, no matter what comes our way we will never be apart. "Murmushi Baba Alhj yayi kafin ya bud'e masu hannuwanshi yace Ku zo nan 'ya'yana. Gaba d'aya suka k'arasa sukayi hugging nasa.. "A tare Irfan da Deejah suka rik'e hannun wheelchair din Baba Alhj suka shiga turasa yayinda Mr n Mrs Engr Nazif Mumtaz suka take masu baya hannayensu sakale cikin na juna, annuri ya cike fuskokinsu.... "Azee zaune a reception ta rapka uban tagumi abin duniya ya taru ya Mata yawa, ga mutane said habaici suke mata wari ya cika masu ciki dukda yanzu babu war in sosai an riga an yanke k'afar Laila Mai ciwon, Hajiya ma an yanke hannun.. "Hangosu da Azee tayi ba k'aramin tashin hankali ta shiga ba, sunyi kyau har sun gaji like a real family.... "Cikin sauri ta mik'e zata gudu amma tuni Ummi ta hangota. Kaman daga sama ta jiyo muryar Ummi tana fad'in "Azeezah zo mana.... "Sunne Kai Axee tai sum sum ta k'araso gabansu.. Kasa d'ago ido tayi ta dubesu, murya can kasa ta soma gaida su Daddy, sika amsa mata da sakin fuska gamida tambayarta mash jiki...."Jiyo muryar Deejah tayi tana tambayarta masu jiki...."Bata amsata ba sai d'ago Kai da tayi ta bisu da kallo, sun mata kyau har sun gaji, shakka babu sun dace da juna, wani kishi ne taji ya taso mata ya tokare mata mak'oshi.. Tuni ta sunkuyar DA idanunta, Gogan kam bai masan DA wata hallitta Azeeza a wajen ba yana rik'e da Dee d'insa cikin kafad'unsa "Azee ce tayi directing nasu had d'akin da su Laila suke.... "Karime ce ta soma hangosu ta kasa gane mafarki ne ko a zahiri..... *Manage this vabu yawa, ba haka naso kawo maku shafin nan ba, har yanzu banida k'oshin lafia, dafatan xaku min uzuri Na ringa Baku koda Rabin shafi ne har Allah ya nufe mu DA kammalawa . Tnx all for your support 😘* Sameena ce👌🏾 🌒🌒🌒🌒 *Mallakin Waye* 101 *©Sameena Aleeyou...✍🏾* _Queen Samy Novels Forum...📖📚_ "Cike da al'ajabi Karime ke bin k'ofar da kallo, ganin Alhj Ma'aruf a raye bai d'aga mata hankali ba kaman sanda tayi tozali da Fatimah, tabbas itace, shakka babu itace...."Zabura tayi gamida kurma wani uban ihu tana fad'in" Wllhi k'arya ne bazai tab'a sakuwa ba, wllhi dukanku biyu kun mutu, ni na sani bazaku tab'a dawowa rayuwata ba... ta kuma zabura kamar sabuwar kamun hauka nan fa ta fama wajen ciwon ta ihu ta k'walla sabida azaban zafin da taji..." "Laila kam kasa motsi tayi sabida tsaban al'ajabi, ganin hannun Engr sakale cikin na Fatimah yasata kurma wani uban ihu, a zauce take fad'in" Hajiya wllhi aurenta yayi na shiga uku na mutu na lalace, wayyo Allah na, My Engr u two can't be married, she's my sister... pls don't do this to me, i can't live without you. ... "Tausayin halin da suka tsince su yasa su zubda k'walla, Deejah ta kalli Irfan hawaye na bin k'uncinta, a hankali ya kwantar da kanta bisa k'irjinsa.. ganin haka yasa zuciyar Azee karaya, Allah sarki shikenan she lost him forever, bata san sanda hawaye suka shiga zarya a fuskarta ba.,, "Ganin irin kukan da take harda shesshek'a yasa sa tallafo fuskanta, kallonsa Ummi tayi gamida sunkuyar da kai, da sauri ya rik'e hannunta gam cikin nasa yana mai jin rad'ad'in zuban hawayen ta. "Banda surutan surkullen Laila da Hajiya baja jin komai... i zuwa lokacin takaicin su ya cika Azee, da sauru ta k'arasa gabansu tana hawaye take fad'in" Haba, haba ENOUGH of this, ta k'arashe maganar cikin kakkausar murya.. "Kaman an d'auke ruwa haka d'akin yayi d'if Karime da Laila suka yi tsit baka jin sautin komai sai na kukan Deejah da Ummi.. "A hankali ya k'arasa da wheelchair dinsa gaban gadonta, kallonta yayi yanda lokaci guda ta d'aid'aice, duniya tai mata juyin waina, hannu yasa gamida goge hawayen da suka zubo masa don kuwa ganin Karime ya tuno masa abubuwa da yawa ciki harda mutuwar matarsa masoyiyar sa Hindatu, da kuma mutuwar aminin sa Mumtaz. "Muryarsa ya gauraye cikin d'akin sanda yake fad'in"Karima ki sani ALLAH baya bacci, ki sani ita duniya ba waje ne na tabbata ba, snn duk abinda ka shuka shi zaka girbe, Karima hak'ik'a kinyi ta'addanci a doron k'asa kinyi fasadi mafi muni, kin aikata laifi mafi girma, Karima kin d'auki ran d'an adam ba abakin komai ba, duk a sabida Duniya.. Toh ki sani shi Allah ba azzalumin bayi bane, ya haramta ma kansa zalunci snn ya sanyata haramun a tsakanin bayi. "Fasali ya d'anja kafin ya goge fuskarsa yaci gaba da fad'in" Karima duk wani zalunci da ha'inci da kika min na yafe maki, tsakanin nida ke na yafe ki...."Muryarsa na rawa sanda yaci gaba da fad'in" Amma bayin Allahn da kika yanke masu rayuwa fah, wanda kika zab'i rabasu da rayuwarsu...."Shin su sun yafe ki, anya Karima kina tuna kwanciyar kabari," Kin rabani da Hindatu, kin rabani da Mumtaz, kin rabani da tilon 'yata da jikata ta hanyar haukatar da ita, Fatimah ta rayu babu d'iyarta, taa rayu cikin jinyar hauka, shin kinsan illan bawa ya haukata bawa..."Kuka ya kufce wa dattijo Baba Alhj.. "Da sauri Ummi ta tsuguna gamida rik'e hannayensa, d'agowa yayi yana murmushi yana dubanta still hawaye na kwaranya a fuskarsa, a hankali yaci gaba da fad'in" Alhmdulillah, Allah ya kuma had'ani dasu, Allah ya dawo min da Fateemah da d'iyarta cikin d'an sauran rayuwan da ya rage mun... "Karima yau ga Fateemah ga d'iyarta a tare dani...." "Idon Karime da Laila tsuru tsuru suke kallon Ummi da Deejah, babu alamun nadama a tattare dasu saima wani sharrin da suke shirin k'ullawa a zukatansu. "Maganganun Baba Alhj sun d'aure kan Azeeza, da sauri ta k'araso gabansa gamida durk'usawa tana hawaye take fad'in" Grandpa, ban gane ba, meyasa kake fad'in Ummi is ur only daughter? What about my mum, and Deejah ce kawai jikarka, what about me grandpa, are you going to deny me, nasan nayi kuskure mafi girma, but na gane laifi na, and na canza halayyata, i'll start a fresh....." Tausayin Azeeza ya cika zuciyarsu "Rik'o hannayenta yayi yana tuno kalan k'auna da soyayyar da ya nuna mata a baya, a matsayinta na jikarsa k'wara d'aya, " a hankali ya soma fad'in" Azeeza kiyi hak'uri, har gobe ke jikata ce, keda Deejah bazan banbance ku ba, Azeeza ur grandma cheated on me,.."muryarsa ya soma rawa don baya son tunawa take yaji heart dinsa ya soma masa nayi,.."A zabure Azee ta mik'e gamida k'arasawa wajen Karime, kallon wulak'anci ta soma mata kafin tace" "Tell me the truth, ki fad'a mun gasky nace.... ta k'arashe maganar cikin d'aga murya.,"Karime ido yayi tsuru tsuru.. Baki na rawa ta soma fad'in" Azeeza babu yanda na iya ne, Hindatu zata cinye gida dole na nemo mafita, dole na bada kaina wa boka na...."Ai bata gama rufe baki ba Azee ta sulale a k'asa tana hawaye, sautin kukan ma bai fita..." "Laila cike da makirci ta soma kuka tana fad'in" Hajiya kin cuce mu nida 'yata, waann duk munanan ayyukanki ne, ashe Fateemah ba yayata bace, ashe zamu iya kasancewa KISHIYOYIN JUNA, Anty Fatee, y'ar uwata, dan Allah kar ki bari mijina ya sake, don ba yin kaina bane that i turn to be baster ... hawaye ya soma kwarara mata, tuni zuciyar Ummi ya karaya, hannayen Laila ta rik'e tana tunosu a da lokacin da suke a matsayin yaya da k'anwa.. Ana cikin wann yanayi Sukaji an banko k'ofa an shigo.... "Ba kowa bace illa Yusrah. Kan ubanchan! K'irjin Laila ya shiga dukan tara tara, sikenan wnn tsinanniyar Yarinyar tazo tarwatsa mata rayuwa. Tuni zufa ya shiga keto mata tako ta ina,,, ."Kallonsu ta shiga yi one by one, hango Deejah tayi rungume jikin Irfan da sauri ta k'arasa gamida rik'o hannunta." Sai snn Deejah ta d'ago suna hada ido suka rungume juna.., sosai suke kuka su duka biyu.. "Cikin kuka Yusrah ke fad'in" Ki yafeni Deejah, naci amanarki, na cutar dake, duk wani sharri da tuggu da suka k'ulla maki da taimako na ne, ki yafe mun k'awata, na sani hakkin ki shike bibiyata, gashi na auri wanda nake so din amma ban huta ba, sabida na ci amanarki,.."Kuka yaci k'arfinta. "Kasa furta komai Deejah tayi sai hawaye dake ambaliya a fuskarta, da k'yar ta iya furta" Yusrah ban tab'a ruk'eki ba, you always be d Yussy i knw, the one we always had that beautiful moments together, Allah ya yafe mu gaba d'aya.. "Yussy ta d'ago tanai mata godiya caraf idanunta ya sauk'a kan Azee dake durk'ushe a k'asa, k'arasawa tayi yanda Azee ke kife da kanta tana hawaye. Dago fuskan Azee tayi tana kallonta, Azeen ma ita take kallo. "Yussy tace Azeeza yau zan fad'a maki sirrin da aka b'oye maki shekara da shekaru.... "Jar ubanchan! Cikeda masifa Laila take fad'in" Ke munafukar Allah me zaki fad'a mata, aki wuce ki fice tunda Deejah ta yafe ki duk irin cin amanarta da kikayi, ki fice ki bar family dinmu in peace... "Mikewa Yussy tayi tana murmushi kafin tace" Kiyi hak'uri my husband mistress i won't take much of ur time, sak'o nazo badawa. "My husband mistress" Abunda suke nanatawa kenan a zukatansu. Laila kuwa sai faman kumfan baki take. "Enough mummy! I'm insists to hear what Yusrah's about to say.. Azee ta fadi a hasale. "Murmushi Yusrah tayi kafin ta soma fad'in" Azeeza kin tab'a sanin wanene ainihin mahaifinki.,,"Kutuman uban chan "Laila ta fad'i a zuciyarta, mikewa ta soma yi tana fad'in" Azeeza kar ki yarda da duk abinda makiran nan zata fad'a maki, dangwala k'afarta da zatayi taji Azaban zafi, ihu ta sake tana rik'e k'afar. "Azee na kallon Yussy cikin wani irin yanayi, a hankali tace" Eh na sani ya rasu shekaru biyu da suka wuce.. "Yusra ta murmusa kafin tace" *No ba shine asalin Dad dinki ba, your uncle Safwan kwarton mahaifiyarki tun na d'an shekaru sha shida a duniya shine mahaifinki*... "Zukataansu suka girgiza, innalillahi wa inna'ilaihirraj'iun, anya Karime da Laila mutane ne.. "No that can't be, is just can't be, uncle Safwan is my only uncle, he can't be my father..." kaman zautacciya haka Azeeza ta koma, hannu Yusrah tasa cikin bakin zaninta kafin ta ciro wata takarda ta mik'a wa Azee, take this, this is d proof "Kallon takardan tayi kafin ta kalli Yusrah, hannunta na rawa ta amsa, DNA result ne wanda yake tabbatar da cewa Safwan shine real biological father dinta.... "Wani ihu Azeeza ta sake gamida d'aura hannu aka ta zube k'asa, kuka take tamkar ranta zai fita,.. "Kaman wacce aka zabura tayi kan Laila gamida cakumo wuyarta tana fad'in" Laila ki fad'a mun da bakinki, Safwan shine Biological father na, ki fad'a mun Lailaaaaaa....! Daidai nan Safwan ya banko k'ofa ya shigo tamkar wanda aka koro.., "Had'a idon da sukayi da Irfan ya gane Safwan, a hasale yayi kansa yana fad'in" How dare you blackmail my wife.. naushi ya kai mai a hanci saida ya fashe, ya shiga kai mai naushi ta ko ina, da sauri Deejah tayi kansa tana rikosa, Daddy na k'ok'arin k'watan Safwan don kuwa yaji jiki hannun Irfan.. Kuka Deejah take tana fad'in" Pls let him be, kaji my love, Engr ma gyada masa kai yayi alamun yabi maganar Deejah.. kallonsu Irfan yayi bazai iya kin bin umarninsu ba coz he lubs them, a hankali ya rik'o hannun Deejah kafin ya furta" Lets get out of here baby i can't stand them anymore, daga haka suka fice hannun su sakale cikin na juna. "Da k'yar Ummi ta k'waci Laila a hannun Azeeza, Azee na kuka take fad'in" Ummi ki barni na kashe wann bitch din bata da wani amfani, she ruined my life.."Ummi bata saduda ba sai faman lallashin Azee take. D'agi idon da zatayi ta sauk'e su kan Safwan, wani tsallen ta kuma yi kafin ta k'arasa ta rik'o kwalan rigarsa da iya k'arfinta..." "Is it true, tell me, is it true???? "Safwan cike da tashin hankali yake fad'in" Azeeza ki saurareni pls swethrt, yeah it is truem yku are my flesher blood, i'm your dad that's why i can do anything for you, koda zan rasa raina ne, "But believe me my dear, babu laifina alaifin momyn ki ne, she forced me since from the very beginning, ita tayita samu aikata wann mummunan aiki, snn har bayan mutuwar mijinta my brother bamu daina, har ta auri Engr Nazif bamu daina ba,,,"Ya dan kai kallonsa ga Engr wanda fuskarsa ta koma jazur... A hankali ya k'arasa gabansa zaiyi magana Engr ya d'aga masa hannu kafin yace" She's all yours, you can have her, banida sauran alak'a da ita, shes not longer my wife... Daga haka yaja hannun matarsa ya sakar mata murmushi kafin yace" Lets get out of here Hayatee.." Dan kallonsa tayi fuska cike da damuwa zata yi magana, ya dora mata yatsa a baki gamida cewa shiii, let's go. Kwanto da ita yayi kan k'irjinsa kafin suka fice, jikinta a sanyaye. Ya rage saura yasu yasu don dama tuni an fita da Baba Alhj an kaisa dak'in hutu, sabida heart dinsa yayi weak, "Tsugunawa Azee tayi wajen tana kuka mai tsuma zuciya, why is this happening, why, meyasa rayuwa ta kasance haka, her own mother is a baster, and now she also turn ti be baster, her so called uncle turn to be her real biological father... "Safwan zai durk'usa gaban Azee kenan Yakumbo ta shigo bayan biye da polisawa har guda uku., kuka take tana nuna Safwan da yatsa, cikin kuka take furta, oficer ku kamasa gashi nan, shi ya kashe mun d'anaa.. "Safwan cike da tashin hankali yake fad'in" Yakumbo nine fah, nine Safwan dinki, meyasa zaki min haka.."Oficer ya tallafo keyarsa kafin yace sajent arrest him. Nan akayi arresting Safwan aka tasa k'eyarsa... Da gudu Azee ta k'arasa ta rungume Yaakumbo, tana kuka take fad'in" Ki yafe mun kaka ta, ki yafeni...."Share hawayen idon Azee Yakumbo tayi kafin tace" Na yafe ki Azeeza, Allah ya yafmu gaba daya,...."Ganin Yakumbo zata fice da Azee yasa Karime fad'in "Ina zaki kaimin jika mayya, zuriyan aljanai, basu ko tanka ta ba suka fice suna rungume da huna,. "Daki ya rage saura masu shi wato Karime da laila, haba nan suka kaure kowa na tsine ma kowa cikinsu, abu kaman wasa ihu suke sosai kaman mahaukata nan suka shiga fincikan naman jikin juna suna sunbatai wanda har saida yaja hankalin likitoci. "Suna haraban asibiti suna k'ok'arin shigewa motocin su aka fito za a wuce da Safwan.... "Kallon Deejah ba tare da yace komai ba, oficer ya kwade kafarsa gamida fad'in " Move..! "Juyows Deejah tayi tana kallon Irfan murmushi ya sakar mata kafin ya bud'e mata marfin mota yace" let's go Mrs Irfan Mumtaz... murmushi ta sakar masa kafin ta shige cikin motar.. "A kan idon Azee komai ya faru, sun burgeta, A hankali ta rik'o hannun Yakumbo sosai suka fice neman adaidaita. "Sauk'arsu kenan a airport, ko a mafarki bata tab'a zaton Daddyn twins zaizo Nigeria bam yau sai ga shinan a birnin tarayya Abuja, wayarsa ya ciro ya shiga neman layin Irfan..... *Kudai k'ara min uzuri masoyana, jiki da sauk'i sosai, na gode k'warai da kulawarku, da wanda suka turo sak'o da wad'an da suka kira harma wanda suka min addu'a a zukatansu, na gode k'warai, Allah bar k'auna.. #1Luv😍😘* Sameena ce👌🏾 🌒🌒🌒🌒 *Mallakin Waye* 102 *©Sameena Aleeyou... ✍🏾* _Queen Samy Novels Forum...📖📚_ "Ajiye Deejah Irfan ya soma can family house nasu kafin ya wuce airport d'aukosu Alhj Abdullah, "Tunda Engr ya sanar wa Ummi batun zuwan abokin kasuwancin nasa hankalinta ya gaza kwanciya. Haka kurum take jin matsanancin fad'uwar gaba wanda ta rasa dalilinsa.. "Deejah da Nadiya sai faman zirga zirga suke tsakanin parlor da kitchen. Motsi ksd'an idan Nadiya tayi Ummi takance maza ta bar aikin nan taje ta huta.... Dukda ita kanta Deejahn ma bata jin dad'in jikinta, k'ok'ari kawai take don bata so a gane batada lafia, Tasan idan Irfan ya sani he won't let her work n zai kaita asibiti a mata allura abinda take matuk'ar tsoro.... "Ammah ta share k'wallan da suka zubo mata sanda Engr ya gama labarta mata halin da suka baro Laila da Karime, tabbass duniya makaranta ce , Allah yasa hakan ya zame wa masu hali irin nasu ishara Ameen... "Gidan ya gauraye da k'amshi kala Kala, dishes kala daban daban suka girka, kama daga kan na k'asashen k'etere u want namu na gargajiya. Da taimakon Ummi da Hajja suka kammala komai.. " "farin cikin da Ammah ke ciki bai misaltuwa, burinta Allh ya cika mata shi, Family d'inta ya had'u gwanin ban Sha'awa, Nazif da Fatima Sun cika burin marigaya Ma'aruf da Hindatu. Alhamdulillah..... "Babu yanda Mr chairman baiyiba kan Irfan ya fara biyawa dasu masauk'i firr Irfan yak'i amincewa, Afnan da Ayla ma sunyi insisting a soma zuwa wajen Aunty Dee, haka Aunty bilki ma. Babu yanda Mr chairman ya iya dole ya hak'ura a soma zuwa gidansu Irfan.... "Shi kuwa Mr chairman ba wai baison zuwa bane, Allah kad'ai yasan abinda yake ji k'asan zuciyarsa. Shakka babu wani babban Al'amari na shirin faruwa dashi... "Haka suka d'unguma suka nufi gidan Engr Nazif Mumtaz wanda ke a unguwar lifecamp. "K'irjinsa ya tsananta fad'uwa sanda Irfan ya gama parking a haraban gidan.... "har suka gama ficewa daga cikin motar Alhj Abdullah bai sani ba... "Kallon gidan yake kanyi tunaninta ya fad'o zuciyarsa... "Tabbas yana jin presence d'in Fatima yana jin k'amshinta.... "Hannusa da Ayla ta rik'o me tana fad'in" Dady let's go the house is huge, I love Nigeria.... Wannn maganganu na Ayla shi ya katse masa tunaninsa, Irfan yayi masu iso... "Da gudu yaran suka tafi suka rungume Deejah, farin ciki maras misaltuwa suka tsinci kawunansu.... Deejah ta k'arasa ta rungume Aunty Bilki cike da murna, tarba sosai su Ammah da Ummi suka mash. "Alhj Abdullah kam tuni Irfan ya masa masauk'i a babban parlorn Engr, sai firan kasuwanci dana siyasa suke abunka da manyan mutane masu hannu da shuni...... "Tunda tayi tozali da matar hankalinta ya gaza kwanciya, tabbas fuskar matar yana tsananin kama da tsohuwar matar mijinta, saidai wannan ta nuna mata shekaru. Duk wani mostin da Ummi zatayi tofah idon Aunty Bilki na kanta, gaba d'aya jikinta yayi sanyi.. Duk labaran da su Deejah keta janta dashi amsasu kawai take amma ko kad'an ta gaza samun sukuni deep down a b'angaren Ummi ma wani bak'on yanayi takeji wanda bazata iya misaltawa ba, Mikewa Deejah tayi ta nufi kitchen cikin Sauri don ta baro barbeque a wuta. "Aikuwa nan ta samu ya soma k'onewa "Oh shit, cikin sauri ta kashe stand din tana kwalla kirawa ma'aikatan..... "Kaman daga sama ta jiyo hannun mutum Ya zagaye kunkuminta gamida kwanto da kansa yana shak'an k'amshinta, murmushi tayi kafin ta juyo suna facing Juna, take to soma jin kummali don gaba d'aya ji tayi bata son k'amshin turaren Irfan, "Irfan kuwa dad's matsota cikin jikinsa tuni idanunsa Sun k'ank'ance Sun canjza launi zuwa ja, tuni ya soma aika mata da ask'wanninsa masu wuyar d'auka.. "Tureshi ta somayi tana fad'in" what are you doing ya Irfan, someone might see us, kaga fah nan kitchen pls stop it..... Tana fad'i tana toshe hancinta sabida turarensa. "Cikin magana da yafi kama da rad'a yake fad'in" pld Baby don't say no, don't reject me, I can't help it anymore, rabona dake fah tun dawowar mu Nigeria, bakijin tausayi nane ai nayi k'okari. "D'an yamutsa fuska tayi ga yawun da ya cika mata baki, da sauri ta k'arasa washing base to zubar da yawun, Irfan ya bita da ido bai fahimci komai ba, matsowa daf da ita ya kuma ya shige jikinta har wani b'ari jikinsa keyi,... "Turesa ta shigayi tana fad'in" wai ka mance wani gida muke ne, and dakwai bak'i fah a gidan snn idan wani ya shigo ya ganmu a haka fah, fad'a fad'a take maganar nata.... "Kallonta kawai yake yanda duk ta canza lokaci guda, yatsun hannunta ya jawo yana d'an murzasu kafin yace, cikeda sigan shagwab'a" Baby kad'an fah kawai zanyi I promise, oya let's go to my room kinji Baby, ko na d'aukeki ne... . "Ynda yayi maganar ya bata tausayi amma ita harga Allah bama zallan turarensa bane sam bataso ya kusanceta balle yanzu data sami sauk'in jarabarsa... "Yana kokarin starts knn Ammah ta shigo kitchen d'in tana fad'in" Hajja wai meke k'onewane haka...... "Turus taja ta tsaya ganin mutane sunyi cirko cirko.... "Deejah duk kunya ya cikata sai kokarin kintsa kanta take yanda Irfan ya jagwalgwalata, sai faman gyara boobs d'inta take tana maidasu cikin riga.. "shi kuwa gogan shafa keyarsa ya d'anyi kana ganinsa kaga maras gaskets,. Tuni ya soma 'yan kame kame, Em my precious Granny mun kashe dama barbeque ne ke k'onewa... "sosai yaso bawa Ammah dariya, sarai ta gane me ya faru, ga kunyan da ya lullub'e Deejah..... "D'aure fuska tamau Ammah tayi kafin tace shine saika biyota har kitchen Oya fice ka bamu waje..... "Irfan yasa fuskan tausayi kafin yace "Ammah dama cin abinci nake shine nace takaimun ruwa "Right sweetheart" Ya k'arashe maganar yana kashe ma Deejah ido.... "Harara Deejah ta galla masa gamida turo baki gaba.... "Ammah ma hararan to wurga masa kafin tace" Oya d'auki ruwanka ka fice n ka barmu muyi aikinmu in peace.... "Irfan ya lashi leb'en bakinsa da k'yar kafin yayi kalan tausayi yace" Ammah pls let her bring the water pls mana Favorite Granny... Zaka fice kokuwa ta fad'i tana hararansa.... "Kallon Deejah ya kuma gani yayi tanai masa dariya k'asa k'asa harda gwalo.. "Kallon zamu had'u ya mata kafin ya fice daga kitchen d'in..... "Koda aka had'u gaba d'aya a parlor don cin abincin shareta yayi, tazo zatayi serving nasa ya basar. Sadiq da Nadiya sai satan kallonsu suke suna dariya k'asa. Don sunsan dawan garin... "Ummi Tana tashi ta nufi kitchen kenan Engr da Alhj Abdullah suka shigo. Gaba d'ya su Deejah suka soma gaishesu. Aunty Bilki ma ta gaida Engr gamida yin godiyan hidaiman da aka masu, cikeda fari'a Engr yace " a'a ai duk an zama d'aya Allah dai ya bar zumunci. Gaba d'aya suka amsa da ameen... "Ammah ce ta shigo hannunta rike da cazbaha da alama lazimi ta idda... Har k'asa Alhj Abdullah ya k'arasa ya gaisheta, cike da fari'a ta amsa harda d'an jansa da hira, akasarin hiran mahimmancin zama a k'asarmu da koyin al'adun mu take kan nuna masa, kasancewar itama ta zsuna a can turai d'in taga tasiri da illa da al'adun wasu yayi a rayuwar jikokinta a baya . "Alga Abdullah kuwa yaji dad'i sosai babu kaman Aunty Bilki wacce take son zaman k'asarta tunba yau be..... "Engr ya dubi Nilam da suke faman hayaniya ita dasu Ayla yace" Daddy's precious oya go Call your Ummi.. "Da gudu Nilam ta tafi kiran Ummi.... "Rik'e take da hannun Nilam sanda suke fitowa daga corridor din da zai sadaka tsakanin parlor da kitchen.... Sai faman biyewa Nilam take da surutan yarintan ta.......... " "Kasa d'auke idanunsa yayi daga dubanta, tabbas itace, shakka babu itace "Fateemah ce yau gashi ga Fatima...... "Kirjinsa bai bar bugawa da sauri ba haka idanunsa basu daina kallonta ba har ta k'araso cikin parlorn......... Sameena ce👌🏾 🌒🌒🌒🌒 *Mallakin Waye* 103 *©Sameena Aleeyou....✍🏾* _Queen Samy Novels Forum.... 📖📚_ *Bear with me for the spelling n typing errors pls😅* "Cak taja ta tsaya sanda Engr ke fad'in "Fateema k'araso ku gaisa da Alhj Abdullah, chairman na *Abdullah Musa Construction Company*...... "Fuskar da tafi tsana a duniya yau shi ta kuma yin arba dashi, mutumin da ko a mafarkinta bata k'aunar su kuma had'uwa..... "Girgiza kai ta soma hawaye na shirin ambaliya a kumatunta, baki na rawa tana nunasa da d'an yatsa take furta " No, no, me wannan azzalumin bawan yake a nan,......."Shima Aljh Abdullah tuni hawaye sun soma kwarara masa, His whole life fatan sake gamuwa da ita yake, tabbas yasan hskan ne zata kasance, yasan bazata tab'a yafe masa ba, babban abunda yafi d'aga hankalinsa shine tayi aure bazata tab'a zama *Mallakin sa* ba..... "Kallon kallon illahirin mutanen dake parlorn suka soma yima juna..." "A hankali Engr ya k'arasa yana k'ok'arin jan Alhj Abdullah waje yana fad'in kayi hakuri Chairman bata jima da warkewa daga rashin lafiya ba.. I'm sorry pls..... Muryar Engr ne ya sarke sanda yaga hswaye saman fuskan Alhj Abdullah.... Cak suka tsaya su duka biyun... "Ummi bata daina kuka tana fad'in a fitar da wannan mugun ba... "Deejah Nadiya harma dasu Nilam suka k'arasa gamida rungumeta. Su Ayla kuwa jikin uwsrsu suka nufa suma wacce tuni itama idonta ya jike' da hawaye. Momy what's going on why u crying, aren't gonna be happy here..... Kasa amsa su Aunty Bilki sai hawaye..... "Fateemah nasan ban cancani yafiyarki ba amma bazan fasa rok 'onki gafara ba, ki yafe mun duk irin muna nan ayyukan da na aikata a baya, tuni na gane kuskurena na kuma gyara . Fatimah kece dalilina na k'in dawowa k'asata shekara da shekaru. Don Allah kimin aikin gafara, zuwan nan da nayi ma don nayi arresting Hajiya Karima ce wacce ta tilasta mun duk wani aikin da nayi a baya. Ko Bilkisu ban fa'da mata wann mission nawa ba na d'aukan fansar abinda Haj Karima tayi mana nida ke da kuma jaririn cikin da kika tafi dashi........ "Zukata Sun gjrgiza, jikkuna sun raunana, zuciyoyi sun shiga rud'ani. Baka jin sautin komai sai na zuban hawaye...... "Ummi tayi k'arfin halin saita kanta kafin ta soma fad'in" Abdullah ka sani ban damu da fansar da kaxo d'auka min ba, Allah shine gatana kuma ya jima da d'auka min fansa. Ka sani I was never alone ko a lokacin da ka barni,, Allah ya had'ani da bayinsa na k'warai.... "Ni Fatimah na yafeka tuntuni, .... Muryarta na rawa taci gaba da fad'in" What about your daughter you barely know, did she forgave you? Shin ta yafe ka..... Kuka mai k'arfi ya kufce mata...... "His daughter ya maimaita yana murmushi dukda hawayen dake bin k'uncinsa... Fateemah ta haihu, ta haifa masa 'ya me kama da ita.... "Tamkar zararrr ya soma fad 'in where is she where is my daughter.... "Ummi ta juya gamida Kallon Deejah dake tsaye tamkar gunki wacce babu abinda da take face kafe Alhj Abdullah da idanu da tayi, cikin zuciyarta take maganganun da bata san sun fito fili ba " This monster is my so called father, he was the reason why I grew up in orphanage, He was the reason why I grew up without a family, He was the reason why I was called a baster, He was the one who ruins my life so as my mum's.... "Bata ankara ba sai jin hannayensa tayi cikin nata "Murya na rawa yana shafan fuskarta yake fad 'in "Child, my Child My daughter.... Kuka ya kufce masa sanda ya rungumeta sosai cikin jikinsa yana fad 'in" I'm sorry my precious I'm truly sorry my dear daughter, pls forgive your Dad, do forgive me plss.... Kuka yaci k'arfinsa.. "Har likacin idanunta na kekashe haka nan yayi jajazur, tamkar mutum mutumi take tsaye.. "Da karfin gaske ta fincike daga rik 'on da yayi mata tana huci take fad'in" Let go of me, you're not My father, I've only One father... Ta k'areshe maganar tana nuni da Engr daga haka kuka mai k'arfi ya kufce mata, da gudu ta nufi stirs don shigewa d'aki... Saidai tana kaiwa step na biyu ta zube a k'asa....... "Gaba d'aya sukayi kanta hankali a tashe.... "Kiran sunanta yake kanyi yana rungume da ita yana faman jijjigata...... Duk ya rud'e sai faman sunbatu yake ganin bata motsi..... "No, no Baby you can't leave me, I lost my Mum I can't loose you too, no Dee, pls wake up.... Yana rungume da ita Ya nufi hanyar wake yake fad 'in " No I just can't...... "cikin sauri suka rufa masa baya, Sadiq ya k'araso da mota. Nadiya to shige front seat da sauri...Tuni Engr ya budewa Irfan baya Sun shige har lokacin tana rungume cikin jikinsa.... " Abdullah ma tuni ya shige gaban motar Engr Ummi na baya, yayinda Engr ke driving da kansa. "Dole Aunty Bilki ta zauna da yara tana faman lallashinsu.... ************************ *Lebanon, Berce👌🏾 "As'ad ya mik'awa Abbu documents din cike da rusunawa kafin yace " wadan nan sune takardun, A iya bincike na da nayi a k'asar merica, na gano cewa " mijin Late Khadeejah mutumin Nigeria ne, Bayan A iya bincike da nayi a k'asar America na gano cewa mijin Late Khadeejah mutumin k'asar Nigeria ne, bayan rasuwarta sai ya tattara iyalansa suka koma can Nigeria da zama. Yanzu haka yana can yana Running company n mahaifinsa mai rasuwa tareda family dinsa...."shiru As'ad yayi sanda yaga hwayen farinciki na kwaranya a fuskar Dattijo Abbu... Hamdala ya ringa yi yana godiyawa Rabbil Izza tareda jinjinawa As'ad Cikin harshen larabci suke maganganun nasu. "Abbu yacewa As'ad gaba d'aya gidajen saida Man petur dinsa yau a sake kan panpo kyauta ,ma'ana kowa ya karb'i mai a kyauta har na tsawon kwana bakwai snn gaba d'aya Malls dinsa kama daga kan na cikin gida Lebanon har zuwa kasahen ketere a karya kayan na tsawon sati guda. Snn duk wanda zai bi *Abbu international airways* a masa discount na jirgi. Haka dai wann balarabe ya ringa kyauta kaman baison dukiyarsa sabida farin cikin zaiga jikokinsa..... _Zakujini zuwa dare insha Allah_ Sameena ce👌🏾 [11/13, 6:24 AM] 0mmer Farouk: 🌒🌒🌒🌒 *Mallakin Waye* 104 *©Sameena Aleeyou... ✍🏾* _Queen Samy Novels Forum... 📖📚_ *"Afuwan dearies jiya nace zaku jini da dare and bakuji ni ba, wllhi har na gama typing ya goge, I had no choice , da fatan zaku min uzuri... Taku har kullum 👑 QueenSamy...😘* "Dr Haydar ne ya fito daga dakin da Deejah take yana duba folder din dake hannunsa,... Cikin sauri suka mik 'e gaba d'aya suka nufesa. Kowa na tambayan Dr meke faruwa. "D'an fuzar da iska yayi gamida d'aura mjurmushi saman fukarsa kafin ya dubi Irfan yace "Architect let's talk at my office. "K'irjin Irfan yayi wani irin bugawa... Tamkar gunki haka ya kame lokaci guda ya zama wani sukuku . "Engr ya riko kafad'usa kamar rak'umi da akala haka Irfan ke bin Engr suka nufi ofishin Dr Haydar... "Kasa samun sukuni Alhj Abdullah yayi, what if she died, 'yar shi ta cikinsa wacce ya tsinci kansa da sonta fiye da sauran 'Ya'yans, his very flesh and blood..... Girgiza kai ya soma shi kadai yana fad'in" No, this can't be happening ... Kaman wanda aka zabura ya mik 'e yabi bayansu.... "Dr Haydar family Dr dinsu ne, so ya riga yasan relation din dake tsakanin Irfan da Engr, So basai Sun bukaci privacy ba... "En rubuce rubuce yayi a folder din kafin ya dago da niyyan soma masu bayani.... Daidai nan Alhj Abdullah ya shigo Office din... "A tunanin Dr me ganin likita ne don bai sansa ba, kai tsaye yace dashi,. " Excuse us pls Sir, wait outside.... "Girgiza kai Irfan yayi kafin yace "No Dr let him in, he's her father. Mik'ewa Irfan yayi cike da rusunawa na musamman ya dubi Alhj Abdullah yace "Bisimillah *Daddy* ya bashi seat dinsa. "Har ransa wani irin dad'i na musamman yaji yanda Irfan yau ya kirasa da Daddy a maimakon Mr chairman da a da yake kiransa dashi, he's hopping One day Deejah zata kirasa Daddy. "Irfan ya zauna a kujeran mai kallon likita. Kafin Dr ya soma magana. "Architect what's going on with your wife??? "Tambayan tai ma Irfan wani iri, cikin rashin fahimta yace "I'm sorry Dr but I don't get you. "Haidar ya murmusa kafin yace "Okay Romeo, I can see kana TtsanNin son matar kan nan.. "Kai tsaye Irfan yace " with all my heart. Pls Doc just go straight to the point " what on earth is wrong with her, why did she faint.. "Engr ya rik 'o hannun Irfan yace "Calm down son, that's precisely why we are here. "A iya binciken da nayi na gano cewa, your wife is going through alot, she's quite depressed, a dan kwanakin nan tayi witnessing alot of tragedies am I right?? Ya karashe maganar yana mai dubansu. "Tabbas haka ne, abubuwa da dama Sun faru... " "Zuciyar Alhj Abdullah ya raunana, He's feeling guilty gameda condition din Deejah, He's the cause of everything,...."Yana cikin wann tunani ya jiyo muryar Irfan do Engr har suna hada baki wajen tambayar Dr " Dr what's the solution then, ??? "Dr Haidar ya d'an talking deep sigh kafin ya soma fad 'in" This is not the only problem, babban matsalar shine "She's at the risk of losing her Baby..... "Baby Irfan ya maimaita a fili, he was like did I hear this right,.. Dee is pregnant, my dream will soon come true, I'll become a father, Oh my God she's carrying my flesh and blood........ "Gaba daya sai kallonsu ya koma kan Irfan, Farin cikinsa a bayyane yake, Dr Haidar ya rasa waya yafi farin ciki cikinsu.... Alhj Abdullah saida ya digar da kwallan farin ciki.. "Dr yace kar a ringa barinta tana yawan shiga damuwa, snn ta rage yin wasu ayyuka har sai cikin yayi kwari. And da zaran ta farfado she will be discharged.... "Wann labari ba k'aramin faranta ran family din yayiba, Kwance take a dakin Ammah tana cin grapes. "Nadiya na zaune kasan rug har tayi uploading a status dinta sai faman kiran waya tana sanar wa mutane, Deejah ta turo baki tanai mata mitan ta daina yad 'ata itakam bata so.... Sai dariya Nadia take tana zolayarta mmn twins, ai ta gaji twins ta ko ina, ... Sai surutu take batasan Irfan ya shigo ba,... Bata ankara ba taji rankwashi a kanta...... "Awchh, wayyo ya Irfan da zafi wllhi...... "Hanyar waje ya nuna mata kafin yace oya fita mijinki na nemanki kinzo zaki takurawa mata koh..... Zatayi magana yace "Get out jor..... Simsim ta fice, Deejah harda mata gwalo..... "Karasowa yayi gamida zama gefenta, tuni ta shige jikinsa don yau ba turaren can ya saka ba. Tana kwance lupp cikin jikinsa tace "Babh yau ina turarsn naka. "Muushi yayi yana shafa sumarta yace" Ai nama kyautar tunda kikace baki so. Murmushi kawai tayi gamida dada lumewa cikin jikinsa. Dan karakatowa yayi suna facing juna kafin ya soma fad'in" Baby your Dad Luvs you, pls ki yafe masa, we all made mistakes in our past, Ki ja kannenki dama kina sonsu tuntuni, and Aunty Bilki, Baby kodaga irin karban da suka mna a Manchester zaki gane Dad nada kirki, I worked with him and I see how generous and trustworthy he is. Baby He's your father no matter what, you can't change the fact you can't deny it, remember this is your dream to meet your own real family your parents, now that you finally met them both is that how you express your appreciation to our Lord, Shi dan Adam ne, and remember We are all born to make mistakes and to learn from it.. Pls sweetheart give your Dad a chance to be your father, Kar ki bari sedan ya rinjaye zuciyarki. I know you have [11/13, 6:24 AM] 0mmer Farouk: 🌒🌒🌒🌒 Continuation of page 104 I know you have a good heart and a pretty soul, I know My Real Dee can easily forgive and forget, I know she never hold grudges.... "Hawaye tab idanunta take kallon Irfan..... Rungumeshi tayi sanda hawayen suka soma zuba sosai ya rungumeta shima, Sun dan jima a haka yana lallashinta, kafin ta mike ta rik 'o hannunsa tace "Take me to him pls..... "Fari 'a ya cika fuskar Irfan, Rungumota yayi cikin kafad 'una suka nufo downstairs, ga mamskinta tabb taga mutane a parlorn, shi kuwa Irfan bai nuna sing na mamaki ba dake yasan komai. Su Alhj Abdullah sunzo sallama ne zasu koma England. "Har gaban Dad dinta Irfan ya kawo ta, mikewa yayi yana kallonta idonsa tabb k'walla... "Murya na rawa ta furta *Daddy* wani irin farin ciki ya ziyarci zuciyar Dad dinta, hawayen farin ciki suka shiga kwsranya masa.... Rungumeta yayi yana kuka yake fad 'in *Daughter* "Gaba daya jama, 'an parlorn farin ciki ya mamaye zukatansu. "Murya na rawa Deejah take fad 'n ka yafeni Daddy ka yafe mun don Allah, inaso na zama mai albarka a rayuwana,, Goge mata hawayen yayi gamida tallafo fuskarta da duka hannayensa biyu kafin yace " Baki min komai ba Kahdeejah, Ke me albarka ce, Ke diyar Albarka ce, Allah ya kara lullube ki da blessings dinsa, You went through alot a rayuwa, kinga jarabawa kala kala Allah ya maki albarka, ki sani dukkanmu nan muna sonki, Ki sani Allah ya lullube da rahama da samun miji kamar mijinki, Allah ya maku Albarkar gaba daya.... A tare jama 'an parlorn suka amsa da Ameen "Su Ayla da Afnan tuni suks karasa suka rungumesu. Hadasu duka Alhj Abdullah yayi ya rungume, Twins dukda yarintar su harda dan yin kukansu...... "Ayla ta dubi Deejah ta goge mata hawayenta kafin tace *Aunty sis* did you forgive our Dad... Rungumeta tayi tana murmushi, Afnan kuwa cewa tayi Aunty Sis muna son zama a Nigeria trrda ke. Itama rungumeta Deejah tayi kafin tace " Zamu zauna tare dear sis I'll ask Daddy about that. "murmushi mai bayyan hakwara Alhj Abdullah yayi kafin ya rik 'o hannayen Girls dinsa yace" You three are my pride, you're all I've I'll do anything for you till my very last breath. We are staying here in Nigeria.... Yarna harda tsallen murnanrsu. Nilam ta karaso ta rike hannayen Twins tace "Zaku shiga school dinmu, ana kaimu vacations different islands around the world..... Gaba daya sukayi dariya... "Aunty Bilki ta goge hawyen da suka zubo mata kafin ta karasa ta rungume Deejah a hankali tace Daughter... Mjrmushi Deejah ma tayi kafin tace Best Aunty... "Alhj Abdullah ya karasa gaban Engr rike hannu sukayi kaman masu musabaha kafin yace " Bani da bakin maka godiya Engr Nazif, you're indeed a Hero ma Al umma baki daya,Allah ya biyaka da mafificin Alkhairi. "Engr na murmushi yake fad 'in babu abin godiya Mr chairman, Deejah yata ce ma kaina nayi, Allah ya wuce mana gaba. "Ameen ya amsa dashi suka dan rungumi kafadun juna kafin ya karasa gaban Irfan.... " "Irfan ya Dan dukar da kansa alamun rusunawa da sauri Alhj Abdullah ya rungumosa yana murmushi yake fad 'in kar ka damu Son in-laws babu surkunta a tsakanin mu, you'll always be that Friend of mine da mukayi kasuwanci tare a kasar England.....Gaba daya saida suka dara..... "Kowa na cikin farin ciki kafin wayar da aka yiwo wa Engr ya gusar da farn cikin, "Gaba daya suka tattara suka nufi National Hospital, yanda aka sanar dasu jikin Baba Alhaji yayi tsanani..... Sameena ce👌🏾 [11/13, 6:24 AM] 0mmer Farouk: 🌒🌒🌒🌒 *Mallakin Waye* 105 *©Sameena Aleeyou.... ✍🏾* _Queen Samy Novels Forum... 📖📚_ *Ina kuke masoyan Mallakin waye here comes your chappy...* Sis Rally Garba😘 Maman Sadiq💅🏼 Sanah 👌 Najaat Zainab 🌷 Maman Khairat Bintu Abiha Barr Asmy 👩🏻‍🎓 Badiyya Dan Isah 😍 Mrs Fawaz Kaita Badariyya luv Mom Ihsan n Kamal _sameena tana sonku tana ji daku.. Ubangiji ya bar kauna 😍😍😘😘_ "Kuka Ummi take shar shar da hawayen ta, hannunta na rik 'e cikin na mahaifinta, daga jin irin hudubar da yake mata zaka gane wasiyya ce. Hannun Engr ya kamo snn ya kamo na Irfan da Deejah. "Cikin muryarsa da bai fita sosai yake fad 'in " Alhamdulillah Allah ya hada kan zuriyan Ma'aruf da na Mumtaz, no matter what ku rik 'e junarku da amana, kunga iftila'i iri iri a rayuwanku ubangiji yasa ya zama darasi ga bayi.... Allah shi maku albarka gaba d'ayanku..... Ire iren hudubar da Dattijo Baba Alhj kenan ya masu....... "Kaman wasa chan zuwa jimawa na ura da yake nuna bugun zuciya ya soma kara.... Gaba daya suka fice kiran likita a kidime. Hannun Engr ya rike yana murmushi yake fadin "ba sai kun kirasu ba, a yau basu da wata dabaran da zasu min. Nazif ka kula da wnn family dama kanayi , Allah ya sadamu a darulsallam...... Daga haka yayi kalimatusshahada snn ya cika..... ALLAHU AKBAR ko wani mai rai mamaci ne.... "Saiga hawaye na zuba idon Engr abu mai kamar wuya kaga hawayensa. Hannu yasa gamida shafe fuskan Baba Alhj daidai lokacin da Ummi da Dr's suka shigo.... Ai tana ganin haka ta sulale kasa tana hawaye, Engr ya k'arasa ya tallabo ta ya shiga rarrashinta dukda shima da za 'a lallashesa tabbas zai so don kuwa wani sabon rashin uba yayi.. "Allahu Akbar mutuwar Baba Alhj ya girgiza kasa baki daya, dan kuwa dattijon kirki ne mai yawan alkhakri. "A b'angaren Deejah kuwa abin yayi affecting nata sosai haka Irfan yake wuni lallashi musamman duba da yanayin da take ciki...... *************** "Yau kwana hud'u kenan da rasuwar hankulansu ya soma dawowa jikkinnsu..... "Irfan da Sadiq ne zaune saman tapkeken carpet din Turkey dake mamaye a parlorn Engr, yayinda Engr ke zaune saman kujera by the center of the parlor, wasu Documents suke kan sorting musamman takardun da ya shafi dukiyar Baba Alhj, Mal Habu ne yayi sallama cikeda rusunawa kafin yace ana sallama a waje. "Engr ya tambayi sunan sa mal habu yace "Umm toh dai gaskiya ba bak'in fata bane ranka shi dade don ban tsamman naji hausa ba, turanci dai suka min shine nace barin zo na fad 'a. "Engr ya dan yi Jim, kila abokan kasuwancinsa ne na kasashen waje suka zo masa ta 'aziya, duban mal Habu yayi kafin yace a shigo dasu. "Irfan ku koma can parlorn gefe inada guest. Irfan ya amsa da toh Daddy, tattara Documents din suka soma yi shida Sadiq snn suka koma can gefen parlorn da shike girman parlorn ya kwashi saitin kujeru kusan kala hud 'u, so sai suka koma daga can gefe suka ci gaba da aikinsu . "As'ad da wasu escorts dinsa ne suka soma shigowa gaba daynsu cikin bakaken suits, Engr ya mik 'e yana tarbansu.... Cak ya tsaya sanda yayi tozali da Dattijon balaraben yana sanye cikin manyan kaya irinta larabawa harda irin abinda suke daurawa akansu. Tsufan mutumin bai hanasa gano tsantsan kamaninsu da marigayiyar matarsa Khadeejah ba, tabbas a yau ya ga fuskar Khadeejah a tareda wnn balarabe... "Da murmushi Datijjon balaraben ya mik 'a masa hannu sukayi musabaha. Engr ya dan saita kansa kafin ya bawa Datijjon wajen zama cikeda karammawa. "Gaisawa sukayi cikin harshen turanci kafin shiru ya ziyarci wajen na lokaci guda... "Engr ya juya gamida kiran Irfan kan yazo yayi serving nasu Drinks....... "Tunda Irfan ya mik 'e ya nufosu Idon Abbu ke kansa. Hawayen farin ciki suka shiga gangaro masa tabbas wann jininsa ne, tabbas wann jirin Arab ne jinin Little Khadeejansa ne. Baisan sanda ya mik 'e ya nufe Irfan ba. "Engr dake faman magana dasu As'ad yana tambayarsu daga wata company suke tuni hankulansu ya tattara ya koma kan Irfan da Abbu..... "Turus Irfan yake bin dattijon da kallo ganin yanda yake shafa fuskarsa yana hawaye yana maganganu cikin harshen larabci Wanda banda su As'ad babu wanda Ya fahimcesa. "Kallon Engr Irfan keyi cikeda alaman tambaya. Ganin dattijon na kuka sosai ya karyar masa zuciya, tuni yayi kokarin zaunar dashi saman sofa yana mai tunanin kila ya masa kama da wani ne. Sadiq ma dake can gefe sosai abun ya dauke hankalinsa. "Irfan zai mike Abbu ya rike hannunsa sosai ya soma fadin cikin harshen turanci wann karan " Don't leave me my grandchild, I know you must be my flesh and blood, I know you're Khadeejah's Son, my only daughter, I finally met her family........ "Innalillahi wa inna ilahirraji'un abinda Engr keep maimaitawa kenn cikin zuciyarsa, tablas wann mahaifin marigayiya matarsa khadeejah ne, take yaji hawaye na neman wanke fuskarsa Allah sarki Khadeejah..... "Irfan da tuni idanunsa sun rine sun koma jazur, jijiyoyin jikinsa sunyi rud 'u rud 'u, haka nan flesh dinsa ta koma tamkar jan gauta..... "Wani irin tsanar tsohon nan ne ya d'arsu masa sanda ya tuna labarin mahaifiyarsa wacce tasha azaba wajen wann mutumin da matarsa, wanda har saida ya kaita ga guduwa zuwa wani kasa daban rayuwarta ya shiga garari, shine sai yanzu zaizo ya nemesu bayan momy ta riga ta rasu, .....Da karfi [11/13, 6:24 AM] 0mmer Farouk: 🌒🌒🌒🌒 Continuation of page 105. "Da karfin gaske Irfan ya fuzge daga rikon da yayi masa, Siriryar hawaye wanda zamu iya cewa na kunan zuciya ne ita ke gangarowa daga idanunsa.... "Hannun Abbu ya riko gamida karasawa dashi bakin kofa kafin yace " Get out of here, we don't need you, you've no right to be here. Kai ba Baban momy bane just leeeeeaaaveee... Ya karashe maganar da karfin gaske sands kuka sosai ya kufce masa, ya tuno momynsa ya tuno kalan azaban data sha a baya, ya tuno a iya rayuwar da tayi dasu bata taba kushe iyayenta ba dukda bata taba nuna masu su ba, amma kullum cikin gode masu take tare da masu addu 'an alkhairi, this Man have no idea what she went through. How dare he zaizo neman afuwansu a yanzu..... "Sadiq ya karasa da sauri ya rike Irfan Engr kuwa jiki a sanyaye ya fice kiran sauran yaran dashike yau Saturday ne babu school duk suna gida..... "Ba yaran kawai ba harta su Ammah Ummi da Deejah saida sukayi kuka, Allah Akbar abubuwa da dama suna kan faruwa. "Godiya da nuna nadama sosai Abbu yayiwa Engr da Ammah, a bangaren yaran ma suna son kasancewa da kakansu suji dumin mahaifiuarsu saidai Irfan ya hanasu kebewa dashi infact ya bawa Abbu notice ya bar kasan shine kwanciyar hankalinsu, ya koma yanda ya fito basu da bukatansa. Karshe ma daukar matarsa yayi suka koma gidansu tunda yaga Daddy ya masu masauki a gidan. "Ammah kuwa kullum sai ta dafa ma Abbu shayi, abu kaman wasa a dan kwana biyun har wata shakuwa ce na musamman ya shiga tsakaninsu, Abbu ji yake ya samu sabon rayuwa a Nigeria, burinsa bai wuce ya samu amincewa da soyayyar Irfan ba. "Har kusan sati guda , rarrashin duniya Deejah tayi amma fir Irfan yaki yafe masa, "Tana tsaye bakin kofar Design room dinsa tana kallonsa yanda yake kan jera pics din mahaifiyarsa. A hankali ta karaso gamida rungumesa ta baya. "murya can kasa take fad 'in" Baby life is all about forgiveness nasan mijina ba haka yake ba, He always forgive and forget.... Take ya tuna exactly abunda ya fada mata Kenn lokacin da daddyn ta yazo. "Dan murmushi yayi kafin ya manna mata kiss a goshi yace " I know what are trying to say Baby, ki sani abunda Abbu yayi ma mom was out of line. He don't deserve to be forgiven. "Deejah ta dan sauke ajiyan zuciya kafin tace " If momy was still here I know she'll forgive him, Baby ka yafe masa pls. "Yatsunta ya riko gamida yin gajeren murmushi da leben bakinsa kafin yace " Baby let's not talk about this pls.... "Dan murmushin itama tayi kafin tace "Ohk ka min favor guda, rungumeta yayi cikin kafadunsa yana shafan dan shafeffen cikinta kafin yace " matata bazata tambayeni favor ba, ko menene muddin bai fi karfina ba zan mata shi as far as zata kasance cikin farin ciki. "Murmushi tayi tana dan kallon kyakkyawan fuskar sa kafin tace " So nake mu tafi airport yanzu Abbu zai koma Lebanon muyi masa sallama.. "Saida gabansa ya fadi da jin statement dinta, dan jimm yayi kafin yace alright i'll do it for you Baby. D'gyalgyal tayi tana kokarin kamo tsawonsa kafin ta manna masa light kiss a pink lips dinsa. Murmushi yayi kafin ya wuce sama dauko dan makulli, itama tabi bayansa don shiryawa... *Moi Nusy luv ban maceki ba fah, muna nan a tare like sosai sosai..... 😜😍😘😄* Sameena ce 👌🏾 [11/13, 6:24 AM] 0mmer Farouk: 🌒🌒🌒🌒 *Mallakin Waye* 106 *©Sameena Aleeyou... ✍🏾* _Queen Samy Novels Forum... 📖📚_ "Abbu rungume da 'yan jikokinsa yanai masu ban kwana, Ammah Engr da kuma Ummi suna tsaye gefe, kaman daga sama suka hango su Irfan. Kwata kwata basu kawo zaizo ba, "Yana nan tsaye tamkar gunki, Abbu ma kallonsa yake cike da so da k'auna, a hankali Irfan ya soma takowa har ya k'araso gaban Dattijon.... Baisan sanda ya rungumesa ba hawaye na kokarin fito masa yake fadin " *Grandpa*... Wani dadi maras misaltuwa shi ya mamaye zuciyan wann Dattijo haka nan illahirin mutanen dake wajen. "Rungumesa Abbu ma yayi hawayen farin ciki na zarya bisa fuskar sa yake fad 'in, Oh dear grandson,...... "Irfan yaci gaba da fad'in" Forgive me pls Grandpa, I was stupid by being so mean to you, I shouldn't have done that, I should have control my temper, I know if my mum was here, she should definitely be angry with me......"Share masa hswayen Abbu ya shiga yi yana tallafe da Face dinsa da duka hannayensa biyu snn yace " "Is OK Son, I should be the one asking for your forgiveness, I shouldn't abandoned you neither your Mum, she was an amazing child, I was so blind by threatening her, what if she didn't forgive me, what if she dies with that pain, Do you think my Rabb will forgive me.. .Hawayen Abbu ya tsananta, Rungumesa sosai Irfan yayi kafin yace " Pls stop saying that grandpa, besides is wasn't your fault, another Woman poisoned your heart that makes you did what you did, believe me we all went through that,.. "Ya danyi murmushi gamida rike duka hannayensa biyu kafin yaci gaba da fad'in "Mummy already forgives you, yeah she was an amazing woman with a beautiful heart, she's in better place right now, all she wants from us is our du'a, .. "Abbu Ya murmusa kafin yace " Barakallahu alaika habiby.... Nadiya ta goge hawayen da ya zubo mata tana murmushi kafin ta riko hannun sauran k'annenta suka k'arasa gaba d'aya suka rungume juna....abun gwanin ban Sha'awa... _(Nima Sameena na dan ciro hanki a jakata na goge hawayen da suka zubo min)_ "Abbu pls stay here in Nigeria with us, cewar Nilam dake mak'ale cikin jikinsa.. "Murmushi yayi yana shafa kanta, yarinyar tana dawo masa da memory din Khadeejah when she was at her age, Binty I left my business n my home there, I need to go back.... "Dan turo baki tayi kafin tace" I thought we are more important than everything in your life. "Ware idanunsa yayi yana shan manikin kaifin tunani da wayo na k'aramar yarinya kamanta " Of course my Angel I valued you more than everything in this world, you and your siblings are my priority... OK I'll stay but on one condition,... "Yeeeyeyy suka soma murna harda Nadiya da Deejah suna taya Nilam Amir da kuma Ayman. "Dan kallon Ammah yayi, kowa ya lura da irin kallon da suke ma juna.... "Irfan yayi gyaran murya irin ta tsokana kafin yace " Opp Grandpa I guess I understand your condition,... Ya karasa yanada Ammah take kana ya dan rungumeta yana murmushi kafin yaci gaba da fad'in" You are deeply in love with this my Beautiful Amazing wonderful and favorite Grandma ever..... "Gaba daya saida sukayi dariya. Ammah ta jawo kunnen Irfan harda dan rankwashinsa.. "Auchhh ya fadi yana shafa kansa, kannensa ya kalla kafin yace "Am I right guys.. Gaba daya sukayi nodding kswunansu suna dariya, Ayman yace " and they will make a perfect couple, Black and white...... Nan aka kuma yin wani dariya. "Nadiya tace ehen " muma muna da condition dinmu, bazamu bada Ammahn mu ba sai Abbu ya koyi Hausa, coz we can't keep on always speaking English sabida Ammah bata so she preferred hausa... Abbu ya riko hannun Nadiya kafin yace " You'll be the one teaching me... "Tafiyar Abbu da bata yuwu ba kenan dole su As'ad ne suka koma Lebanon don ci gaba da gudanar da komai, snn a hankali zai ringa dawo da kasuwamcinsa nan Nigeria. "Rayuwa taimasu dadi, satin sama aka daura auren Abbu da Ammah, Yanda Abbu ya saya tapkeken Mansion a unguwar ASo Rock suka tare. _(Love doesn't care about age, yana zuwa ne a duk sanda kayi arba da wanda kake so, Allah ka bamu masu sonmu tsakani dakai. Ameen)_ "Alhamdulillah, rayuwa tayi dad'i Allah ya raba girl'atattu da masu kyau. "Deejah da Nadiya suna goyon cikinsu cikin so kauna da Kulawa. "Yau tana kwance saman doguwar kujera tana kallon tashar Zeeworld, k'ank'ara ne a Cup take kan sha tana b'oyewa kar Irfan ya gani Irfan kuwa tun daga staircase yake hangota, bata ji saukowarsa ba sai ganinsa tayi a gabanta, fuska babu walwala ya mika mata hannu cikin dakekiyar muryarsa yace "Bani nan...... "Rau rau tayi da idanu zatayi magiya yace " Nace ki bani, what's wrong with Dee, you're pregnant and you're taking ice, k'ank'ara fah, do you want my baby to fall seek. Huh tell me tell Dee, "Yanda yake maganar ya bata tsoro cikin tsawa da daga murya yake, snn ba saboda lafiyarta yake ba ta dansa yake, kenn yafi son dansa akanta.... tuni hawaye ya wanke mata fuska. "Take jikin Irfan yayi sanyi don kuwa idan akwai abinda baya son gani his whole life toh b'acin ran Dee dinsa ne. "Ya Salam, Ya furta a hankali kafin ya tsuguna gamida kwanto da ita cikin jikinsa " Baby why those tears you know I hate to see you in tears,.... "Turesa tayi daga rikon da yayi mata baki a ture take fad'in" Ni dai ka kyaleni, "kwaikwayanta yayi kafin yace "No Baby bazan kyaleki ki sha zallan Ice ba, it's not good to your health. "Harara ta galla masa kafin tace "My health or your child's health ba kafi sonshi akaina ba... "Statement dinta yaso basa dariya full of yarinta, d'an zaro manyan idonsa waje yayi kafin yace " Says who? Wayace maki nafi sonsa, I love you both, and I love you the most, Dee you're all I have, you're my dream of love, you're my inspiration, you know that you perfectly well know that,.. [11/13, 6:24 AM] 0mmer Farouk: 🌒🌒🌒🌒 Continuation of page 106 "Hugging nata yayi very tied kafin yasa lallausan hannayensa yana share mata hswayen yake fadin " Com'on sweetheart I don't wanna see those tears, it's okay.... Yanda yake wani riritata tamkar jinjirin cikin tsumman goyo, lupp ta kwanta cikin k'irjinsa tana shak'an k'amshinsa mai dadi, bodyspray na AXE da kuma turaren vaserchi nan ya bada wani ni imteccen kamshi... "A hankali ya kai bakinsa cikin nata gamida zura harshensa , Irfan gwani ne wajen mancar da mace bak'in ciki, tuni ya soma mata salonsa mai rikitata, nan da nan Zance ya sauya, suka lula duniyar raya sunnanr Manzo... *After 9 months* "Nadiya ta haifi diyarta mace kyakyawa mai kama da Sadiq sak saiko kawai farin fata irin mai haske na Nadia data dauko, yarinya taci gata, tabbas an haifeta a lokacin gata, kowa so yake ya mata hidima, ranar suna Sadiq ya bawa Nadiya zab'i, yanda ita kuwa ta zab' sunan Marigayiya Ruqayya. Sosai Sadiq da Mamie sukaji dadin Dattakon da Nadiya tayi. Yarinya Ruqayya da Mom dinta sunga gata a wajen iyaye da dangi... " Sati biyu tsakani Deejah ta haifo yaranta tagwaye duka maza, sunci sunan Ma'aruf da Mumtaz yanda Engr ya hana a b'oye masu suna don kar sunan ya be'ce, another twins in the Family. " Abbu gaba daya Company Electronics dinsa ya *Mallaka* masu, haka Alhj Abdullah ya basu shears a company dinsa so as Engr ma. Abu yayi dadi sai Allah son barka. Kula suke samu na musamman daga Deejahn har Nadiya da yaransu. *Some Years later* "Momy daddy pls hurry we gonna be late, I can't to see Abbu Ammah grandpa, Ummi Mamie my aunts uncles and cousins . Ruqayya tace sanda take daura crown na ferry tail akanta. "Ohk Sweedy. Sadiq ya fadi da karfi. "Dan hararansa Nadiya tayi kafin tace " You see pls get up on me kafin ta shigo ta ganmu a haka. "Turo baki yayi yanda tayi kafin yace "ina binki bashi da yawa ki shirya daren yau. "Dariya tayi gamida masa nuni da cikinta da ya soma fitowa. Kashe mata ido guda yayi kafin yace Daddy's Champion Will understand his father daga haka suka yi dariya su duka biyu kana suka fice. "Architect Irfan Mumtaz ne da Family dinsa a cikin luxurious new modern na BMW, gefe dashi matarsa Deejah ce yayinda wata 'yar Baby take zaune saman cinyarta wanda bazata haura shekaru biyu ba. Daga seat din baya kuwa twins ne Mumtaz da Ma'aruf. Suke zaune.... "Daddy we want ice cream cewar Mumtaz dashike shine mai magana, Ma'aruf kam bai rage wa miskilanci babansa Irfan komai ba. "Momy Dee tayi karaf tace " No way bazakusha ice cream ba, zakuyi mura.... "Kuka Mumtaz ya soma yana fadin zaisha ice cream. "Irfan ya dan saka fuskar tausayi shima kafin yace " Pls Mummy Dee a barmu mu sha, galla masa harara tayi kafin tace " Daddy you're spoiling these kids, ..... "Parking yayi a k'ofar Silver bird yana murmushinsan nan mai Class kafin yace " Pls mummy we promise bazamu sha da yawa ba. Fita yayi yana gyara hularsa nan ta hangi wata budurwa ta kafe mata miji da ido, ai ba shiri ta fito don wann budurwar ta ganta. "Sosai ta bawa Irfan dariya don ya gane nufinta. "karasawa yayi yanda take har lokacin bata bar hararan budurwan nan ba, Irfan ya manna mata peck a kumatu kafin yace " Relax Baby you are the only one, just you and only you kin isheni.... Murmushi Deejah ta sakar masa gamida hugging nasa ai kuwa nan wann budurwa taji haushi tuni taja motarta ta wuce. Deejah harda mata gwalo. "Irfan yasa hannu ya Kari'bi Salma mai sunan Ammah suna kiranta Meemie, kafin yace " Come here Daddy's Angel. Ya budewa twins ma suka fito gaba dayansu One family suka shige ciki. Idan ka masu kallo daya dole kaso sakewa. "Shopping sosai sukayi Deejah sai mamaki take daga sayan ice cream Irfan ya zarce da shopping shikam kaman baison dukiyarsa haka yake kashewa. Allah sarki mijina Allah kara maka budi, ta fadi cikin zuciyarta. "Wani gurgun da Ma'aruf Ya karasa ya basa sadakan Chocolate ne ya dauke hankalinsu. Basu gama shan mamaki ba saida suka matso kusa sosai, ba kowa bane illah Ahidjo. Kuka ya fashe dashi sanda yayi arba dasu. "Deejah ma tuni hawaye ya cika idanunta, lallai duniya bata da tabbas yau Ahidjo ne haka, mutumin da ya girma A America mutumin da shi kadai iyayensa suka mallaka, dan gayu dan masu kudi yau shine zaune a keken guragu, lallai ubangiji mabuwayi ne mai yanda yaso da bayinsa a duk lokacin da yaso. "jikin Irfan ma yayi sanyi, tuni Ahidjo ya soma rokonsu gafara. Irfan ya dubi Deejah kana ya mata alama kan ta wuce da yaran mota. "Ahidjo, me ya faru da kai, ina su Ammi ina matarka..... "Ahidjo ya share kwallan da suka zubo masa kafin ya soma bawa Irfan labarin abunda ya faru dashi. "Yesmin da mahaifiyarta Sun kashe masa oyaye sun kwashe kudin sun gudu kasar da babu wanda ya sani. Kafin su tafi saida suka sare masa kafafu da gatari ta hanyar turo 'yan daba. Bani da komai a yanzu Irfan, na dogara da dukiyar iyayeyena banyi karatu ba [11/13, 6:24 AM] 0mmer Farouk: 🌒🌒🌒🌒 *END* "Banyi karatu ba balle na dauko takardun na nemi aiki dasu, wama zai bawa nakashesshe irina aiki, Irfan hakkinku shi ya kamani, ka yafe mun Buddy.... "Irfan ya goge siriryar hawayen data sauko masa kafin yace" Ahidjo tun a baya na yafe ka Allah ya yafemu baki daya. "Hannu yasa a aljihunsa ya ciro wallet dinsa ya basa kudin da baisan adadadinsu ba snn yace yazo office dinsa ya samesa zuwa next week. "Godiya Ahidjo ya ringa yi kaman zai kwanta masa. "Jiki a sanyaye Irfan ya wuce ya bud'e booth wa masu lodin kaya suka shiga jibgawa a booth din. "Daga shi har ita jigum jigum sukayi a mota , yaran ne kawai ke hayaniyarsu. "GA mamakinta Orphanage taga Irfan ya nufa, farin ciki maras misaltuwa shi ta tsinci kanta a ciki, kaman Irfan yasan babban burinta shine taimakawa yara marayu da marassa galiho, inama zata mance Orphanage shine asalinta shine gatanta. "Kallonsa tayi zata masa godiya ya girgiza mata kai alamun a'a. "Deejah da yaranta suka nufi cikin Orphanage tayi ss'a Aunty Larai na nan. "Kaman su cinye juna don murna. Sai daukan yaranta ake ta zama Big madam matar oga, yaran da take koyar dasu ada duk sun girma wasu suna high school wasu sunyi aure, sai zuwa gaisheta suke. Tuni aka soma jido kayayyakin masarufi daga booth. Balle bakin aljihunsa Irfan yayi ya shiga barin kudi, so Sile me gadi ma an shaida, sai godiya ake ana karrama Deejah. So Delu kunya duk ya ishesu haka suka zo suna rokonta gafara, Deejah kuwa cewa tayi babu komai komai ya wuce. Atika ta yab'e baki tana cin shawarman da aka bata ta dubi Delu tace " Kiga 'Ya'yanta kaman ki taba jikinsu jini ya fito, kiga mijinta tamkar balarabe. Kiga yanda yake sonta kaman ya hadiyeta. "Delu tace wllhi kam Deejah tanada sa'a a rayuwa. "Aunty Larai ta nuna mata 'yar da Yussy ta haifa ta barwa Azeeza daga farko don safwan hukuncin life in prison aka yanke masa, Azee bata da karfin rike yarinyar gashi Yakumbo ta rasu, ga gidan da Azzyn ke aure me mata ne Sun sakata a gaba da tsangwama, wai zuriyan shegu babu dan halak, ga yaransu Sun takurawa yarinyar da tsangwama dole ta dawo da ita Orphanage. "Deejah ta share hawayen da ya zubo mata gamida daukan babyn tace " Ina Yusran Aunty? "Aunty larai tace " Yusra kam ta shiga duniya Khadeejah saidai mu tayata da addu'a. "Sosai Deejah tayi kuka, ta bawa Aunty kudi mai tsoka tace a sakata a makaranta me kyau snn daga baya idan tayi shawari da mijinta zasuyi adopting yarinyar,.. Sosai Aunty larai tayi murna diyarta diyar albarka ce Deejah, ta girma kowa na amfananta Allah kara mana irinsu a Al'unmmah ameen. "Wajen ya tsaru iya tsaruwa, daga chan center Abbu da Ammah ne suke zaune a seat dinsu gefensu an jikokin 'yayansu ne su Mumtaz Ma'aruf do kuma Ruqayya yayinda Meemie ke kwance cikin jikin Abbu, daga can kuwa Nadiya ce da Sadiq a nasu seat din, gefe dasu Mr and Mrs Irfan Mumtaz... gabansu kadan seat din su Ummi da Mamie ne dakuma Aunty Bilki tareda da kawayensu. "Daya bangaren na Engr ne da Alhj Abdullah tareda mutanensu. "Dan baya kadan Su Nilam ne do Ayla an rirrike iPhones sai faman rawan kai ake ana chatting, ina ruwan an girma. Afnan kuwa tana chan garden itada Amir dinta ana shan soyayya "Taro yayi taro, yau rana ce da Engr Nazif Mumtaz zai mika ragamar mukamin President na *M&M Builders* wa Dansa Irfan "Irfan was so surprised sanda Engr yayi breaking wann News din, nan fili ya dauki tafi. "Engr ya karasa ya riko sa snn ya riko hannun Sadiq kana suka karaso kan stage kafin ya soma speech. "My honorable guests, I'll like to present to all of you the New president of the company my beloved Son Architect Irfan mumtaz and his vice ya nuna Sadiq, my beloved son in-law Sadiq Hammah, these two makes our company successful, I believed I won't regret handing over the company to them. Allah ya tayaku riko my children.... Ya kareshe maganar yana rungume dasu. "Rungumesa sukayi suma cike da farin ciki Sun ma rasa godiya zasu soma masa ko me. Su Ummi Mamie Aunty Bilki sai hawayen farin ciki kake gani. "Abbu Ya rungumo Ammah yana share mata hawaye. Aiman dake zaune dasu Ma'aruf mai zaiyi banda dariya, da sauri ya ciro wayarsa ya shiga daukansu hoto, yaran sai dariya suke. "Afnan tayi saurin tabo Nilam tana nuna mata Dariya suma sukayi suka shiga daukan pics dinsu _(Ni kuwa Samy nace yau su Ammah hotonsu sai yayi kuka a Instagram, wayaga soyayyan tsofi.... 😅🤣)_ "Haka aka ringa daukan pics ana congratulating nasu. Nima Sameena na k'arasa nayi congratulating nasu a dinbin nasaran da suka samu. "Deejah ta riko hannu na tanai min godiyar rubuta labarinsu da nayi da fatan Al'ummah su anfana da rubutu na, Irfan ya jawota jikinsa yana fadin "Baby kizo a mana.... Ban zaci zai min magana ba sabida nasan miskilancinsa to my surprise naji yace "Queen Samy we need you here in the pic,.... Ai da sauri nima na shige cikin pic din aka dauka dani... 😂 _Alhamdulillah a nan na kawo karshen littafin *MALLAKIN WAYE* Kurakuren da nayi a cikinsa Ina rok 'on Allahu ya yafe mani, fadakarwan dake cikinsa Allah yasa mu amfana dashi baki daya._ *Masoyana na gode dagoyon bayan da kuka bani har na karasa wann littafi, Allah ya bar mu har a Aljannatulfirdais. Ameen*😘😍😍 *Littafan marubuciya* _Satra_ _Mijin Haneefah_ _Mallakin Waye_ Sameena ke maku fatan Alkhairi. Ubangijji ya hadamu a wani sabon littafin. 👌🏾