[6/17, 11:01 PM] Feeby: ♣️♥️♣️ _*NIDA KE!!!*_ ♣️♥️♣️ ♥️ ```Dole muyi rayuwar.....```♥️ page 1️⃣ Hadadden guy ne tsaye a gaban wani babban glass table me kyaun gaske da daukar hankali,wanda kana ganinsa kasan ba karamin kud'i xe iya sayensa ba matashi ne me jini a jiki sambalele, dogo ne mai matsakaicin jiki tareda faffadar kirji full six park sumar kansa kuwa kwance take lufffffff bayan sheki ba abunda take fuskarsa ce tafi daukar hankali duk me kallonsa dan a fannin kyau kam shi ajin farko ne pink cute lips gareshi sai d'an karan hanci har baka me kyan gaske koh yamutsa fuska yayi sai kaga alamun dimple d'insa,ga siraran hakora masu kyau da wushirya a tsakanin su fuskarsa kuwa irin v shape din nan ne mai kwanceccen saje kakkarfan jiki Allah ya bashi lafiyayye,duk da ya kasance marar fara'a amma dole zaka gane shi mai kyau ne ajin farko,kwalaben manyan giyoyi ne a gabansa sunfi kala ashirin sai sauran manyan kayan shaye-shaye dake cike taffff a wannan glass table sanye yake cikin english ware wando three quarter white colour sai t-shirt itama white da white cover shoe d'insa sai babban agogo dake makale a hannunsa wanda kudinsa yafi dubu dari biyar fuskarsa a tamke take daga ganinsa bame fara'a bane, wata matashiyar budurwa ce a daidai saitin inda yake tsaye sai wasu matasan maxa masu jida karfi duk sun xagaye shi daga gani bodyguard d'insa ne bayan sauke ajiyar xuciya ba abunda wannan matashiyar budurwa keyi dakyar ta iya bud'e bakinta yana rawa tace "wai me kake nufi dani ne me xan maka daka sa aka kawo ni nan....??" da karfi take maganar voice dinta na cracking, ya kwashe samada 5 minute kafin ya bud'e bakinsa kamar wanda baya son magana yace "na kawo ki nan ne dan nasamu abunda nakeso!!!..." yafada yana daukar glass cup dake gabansa me dauke da giya saida ya shanye cup din gaba daya kafin ya dago yana jiran amsarda xata bashi cikeda ixxah yake komai nashi "khal dan girman allah ka mayarda ni....wallahi ni ba maxinaciya bace..." tafada wasu xaxxafan hawaye na wanke mata fuska masu xafin gaske "hahahhhh wallahi sai na ci ki NIDA KEE dole muyi rayuwar morewa dole muji dadin juna mu inba haka ba koh na lahira sai ya fiki jin dadi....duk fadin duniyar nan ba ubanda ya isa ya hana inyi mu'amala dake kohda kuwa ubanki ne dole yabarni na xubda ruwan ishinki da nakeji dan wallahi ina bala'in kwadayinki...." in cool voice yake maganar ya dauki lokaci yana maganar dayake baya iya magana da sauri cakkk ya tsaida idonsa a kan boobs d'inta yana wani irin lumshe idonsa kamar tsohun maye "innalilahi wa'inna ilaihi raji'un anya kuwa akwai imani a tareda kai..." "keeee!!! karki kuskura kiyiwa oga maganar banxa a nan" daya daga cikin bodyguard d'insa ne yayi maganar cikin xafin rai tareda xaro ido kamar xe fada kanta hadiye kukanda ke.kokarin kufce mata tayi tana binsu da ido ya dauki lokaci yana mata mugun kallonsa na kwadayi kafin ya dauki babban roll na wiwi dake saman table din ya saka abaki, daya daga cikin bodyguard d'insa ne ya kunna masa lighter nan ya fara ja cikin isa da gadara kujerar dake bayan ya xauna tareda crossing kafar daya kan daya,hayaki yaja ya furxar mata shi a fuska kafin yace "yar talakawa kenan kinci arxiki yarinya ni bana cin yaran talakawa amma tunda na hada ido naji ina kwadayinki ya xama dole ki bani inyi taste...." yayi maganar yana kai hannunsa tareda cafke nonuwanta yana wani lumshe ido, mugun kara tasaki tana neman shidewa da sauki daya daga cikin bodyguard ya riketa khal kuwa toshe kunnuwansa yayi dan a duniya ba abunda ya tsana irin ihu bayan y'an sakanni yaja kwalbar giya ya bud'e ya kafa kai saida yayi rabi kafin ya ajiye yana cewa "nawa ne keda ubanki?? da har xanyi neme abu kija dani...." yayi maganar batareda ya juya ya kalle inda take ba shiru tayi batace komai ba dan tana bud'e bakinta ba abunda xe fito sai kuka "xan saye ubanki da kudinda se yaxo da kansa ya kawo mun ke kuma ya bude mun kafar ki inyi abunda xanyi...." karfin hali tayi ta cije tace .."kaga malam idan xakayi shashancinka karka kuskara kasa iyaye na a ciki....." ya dauki lokaci be juyo ba balle ya bata amsa packet din wani magani dake gabansa ya dauka ya balla kusan guda goma ya jefa a baki tareda daukar kwalbar giyar xe kafa a baki yace "koh uwarki naso ci wallahi sai naci balle ke karamar alhaki...." yafada tareda sakin wani mugun murmushi yana kai kwalbar bakinsa wani kololon bakin ciki taji tareda wani mashin me mugun xafi ya soke xuciyarta ajiye kwalbar yayi yana furxarda iska me xafi daga bakinsa yace "koh kina tantama ne...???" nan ma shiru tayi masa dan baxata iya bud'e bakinta tayi magana ba,da karfin tsiya ya dake table din yana cewa ."matsiyaciya fadi nawa kike bukata daga naira daya xuwa billion 50..." nan ma shiru tayi bata bashi amsa ba hakan ne yasa shi tashi daga xaunen da yake, cikin takunsa na kasaita ya isa wajenta da karfin tsiya ya rungumeta tareda kai mata hot kiss a kumatu,sanyayyar ajiyar xuciya ya saki yana lumshe ido ya dauki lokaci rumgume da ita kafin ya saketa kwantarda muryansa yayi yana cewa "sau..daya fa xanyi na barki dan in bana cin mace sau biyu duk na samu abunda nakeso a wajenki saidai in neme wata sabowa kuma kohda kuwa uwarki ce haka xanyi mata....." yafada yana sakin wani lallausan murmushi tareda kashe mata ido daya yana daga gira kurawa lips dinta ido yayi yana cewa "bari na tsotse wannan karamin baki ne dauke da haddadun lips din nan daga gani xasuyi dadi...." yafada yana k'ara matsowa kusa da ita fara ja daya bayi hannu ya daga mata "dakata yar matsiyata ba'a mun haka idan kikayi wasa yanxun nan xan tarbeki na kashe ki na kashe banxa ba abunda aka isa ayi...." yafada yana xaro karamar bindiga dake aljihun wandonsa ta gefe a goshinta ya saita mata shi tareda dan girgixa kansa yace "noo baxanyi miki haka ba a yanxu amma idan kika kara ba abunda xe hanaki bakuntar lahira....!!" nan ya daura bakinsa a nata yana mata wani irin mugun kiss kamar xe cire mata baki yafi karfin 30 minutes yana kissing dinta kafin ya saki bakinta , bayan rawa ba abunda jikinta keyi sai xaxxafan hawaye dake yawo a fuskarta lips dinta kuwa sukayi jaaa xirrrr bayan axaba ba abunda suke mata jin take kamar xuciyanta xe kama da wuta, iska me sanyi ya hura mata a fuska yana cewa "kai bakin ki da dadi kamar xuma me kika saka ne?...." shiru tayi sanadiyar nunfashinta na neman daukewa tipppppp suka ganta kasa ta fadi sumammiya sai kunfa ke fita a bakinta...... *comment dinku ne xe bani damar cigaba idan naga comment sosai xan cigaba idan kuma ban gani ba shikenan na huta* 08057761657 _domin comment koh kuwa bada wata shawara_ comment and share please [6/17, 11:02 PM] Feeby: ♣️♥️♣️ _*NIDA KE!!!*_ ♣️♥️♣️ ♥️ ```Dole muyi rayuwa......```♥️ _By 😘😘feebyrh✍️_ page 2️⃣ "Kai bakin ki da dadi kamar xuma me kika saka ne......??" yayi mata tambayar yana lumshe sexy eyes d'insa, shiru tayi sanadiyar nunfashinta dake neman daukewa tipppppppp suka jita ta fadi sumammiya sai kunfa ke fita a bakinta dogon tsaki yaja tareda juyawa kan.table d'in wani kwalbar giya yasake dauka ya bude ya kafa kai saida ya sanye shi tassss kafin yace "ku kaita asibiti idan kuma ta mutu ku binne ta...." ataik'aice yayi maganar cikeda gadara nan ya xauna yacigaba da shaye-shayensa "luba lafiya kuwa firdausi bata dawo ba har yanxu naga duk sauran yaran sun dawo kuma naje makarantar su sau biyu ban ganta ba..?." yayi maganar da alamar damuwa tafff a fuskarsa wacce ya kira da luba dake xaune a saman tabarma tana cin abinci ta tabe baki tace "mtsssw malam duk kabi.ka isheni tun daxu sai faman yi mun tambaya daya kake toh ni.ina ruwana da inda taje nasan dai wannan lallatacciyar yarinya shashasha ba inda xataje sai dakin gardi inba haka ba ai duk abokan dawowarta gida sun dawo...." cikeda mamakin maganganunta yake kallonta saida ya saita kansa kafin yace "haba luba wannan ba rayuwa bace kinfi kowa sanin halin firdausi baxatayi wannan mugun abun da kike xarginta dashi ba..." "tsiyar banxa ai ba'a shaidar yaro..." "nasanda hakan amma firdausi baxayi hakan ba..." "maganar banxa baxaka gane hakan ba sai ta dauko maka abun xagi..." tana fadar hakan ta tashi daga wajen ta nufi dan madaidaicin kitchen d'insu ta barshi nan tsaye b'angaren firdausi kuwa bayan sun kaita asibiti doctor ya dubata ya tabbatar musu da tsoro ne yasata wannan dogon suma nan yayi musu gargadi da abar barin tana jin tsoro sosai bayan doctor ya sallame su nan suka jata xuwa mota kuka tafara masu mugin tsawa suka daka mata nan taja bakinta tayi shiru tareda hadiye kuka me mugun daci da xafi , a inda suka barshi nan suka sameshi lokacin kuwa duk ya gama da kayan shaye-shaye dake kan table din tun daga nesa yake kallonsu.har suka iso kallonta yayi.yace "xaki iya tafiya amma ki shirya kawo mun kanki.....dan wallahi koh mutuwa kikayi sai na ci ki matsawar dai xanga gawarki....dan haka nabaki nan da xuwa gobe idan baki xoba xan sa ubanki ya kawo mun ke nan.....kuma a gabansa xanyi abunda xanyi dake....matsiyaciya kawai...." duk wannan maganar da yake idonsa a lumshe suke sai hayakin wiwi da yake busarwa "xaku iya tafiya ya" yafada a takaice wayarsa ya dauko ya kira wani number ringing biyu aka dauka cikin irin voice d'insu na mashaya ya fara magana "hello saif..." "ranka ya dade fatar kana lafiya" "lafiya klau" yafada ataikaice "masha allah" "saif akwai wata yarinya dana nuna maka jiya ita nakeso ka dauko mun yanxu ka kawo mun...." "ranka ya dade anya kuwa xan iya dauko wannan yarinyar...." yayi maganar cikin girmamawa "saif kasan halina duk naji kwadayin abu wallahi sai na ci shi.....kuma banason ana mun gardama...." "hakane ranka ya dade amma matsalar daya ce gidan su yarinyar akwai sauri sosai dakyar xan iya tahowa da ita dan koh fita basayi sai idan xasu makaranta...." tashi khal yayi tsaye tareda bugun table din da karfi yace ."waye ubanta a nigeria dahar xece baxan cita ba wallahi wallahi yau sai naci wannan yarinyar kuma karka sake yi mun gardama kaje nan da 30 minutes kaxo mun da ita...." "alright boss yanxu nan kuwa...." yayi maganar cikin tsoro dan sarai yasan halin boss ba imani ne dashi ba duk ya kwallafa rai a yarinya dole sai yayi amfani da ita kuma shi baya neman wa'inda suka saba sai dai wacce bata taba ba ita d'in ma yana amfani da ita yagama da ita dan shi a tarihin rayuwarsa baya hawan mace sau biyu koh kuwa wacce aka taba amfani da..... firdausi kuwa a kusada gidan su bodyguard d'insa suka direta wanke beauty face d'inta tayi ta saita kanta kafin ta fara tafiya cikin natsuwa harta isa bakin kofar gidansu sallama tayi babanta dake tsaye tun kusan awa biyu y dago kansa yana amsa sallmar da fara tafff a fuskarsa rusunawa tayi ta gaida shi cikin girmamawa "yar aljannah lafiya ina kika tsaya tun daxun sauran yan uwanki duk sun dawo baki dawo ba nima sau biyu ina komawa makarantar ku duba ki allah dai yasa lafiya...?" nauyayyen ajiyar xuciya tasaki tana neman karyarda xata masa dan batason abunda xe tayarwa da mahaifinta hankali "kinyi shiru....?" ya kuma tambayarta nan ma saida ta dan dauki lokaci kafin tace "uhmm baba dama na bi gidansu sauda ne na karbo littafina da mukaje ne muka samu mamansu batada lafiya sai na tayata aiki....." tayi maganar voice dinta na cracking jikinta kuwa sai rawa yake idonta kuwa sai kiftawa yake da sauri-sauri "allah sarki ana son haka amma ki dinga sanarda koh kannenki ne kafin ki aiwatarda abu kinji toh ina jakarki din...." xaro ido tayi nan ta tuna tabar jakarta a cen "na manta shi gidansu saude amma nasan gobe xata xo mun dashi makaranta..." luba dake tsaye bakin kofar daki ce ta tabe baki tace "kai yanxu malam ka yarda da wannan karyar....." tsaki yayi ya wuce daga wajen ita kuwa firdausi sai rawar sanyi take cikin rawar murya tace "umma ina wuni...." "yana kan uwarki....matsiyaciya kawai shashashar banxa kixo kije ki debo mun ruwa wanki na jiranki shegiyar yarinya kawai allah idan bakiyi hankali ba sai kin kwasowa malam abun kunya karuwa kawai xo nan... dan ubanki..." dakyar ta iya jan kafanta har xuwa inda umman ke tsaye "gani..... um.....ma..." tafada bakinta na rawa "ina kudin da wanda kikaje wajensa ya hauki yabaki.." xaro ido tayi gabanta na mugun bugawa tace "umma banje....gidan kowa ba gidan su saude naje....." cikin jin tsoro tayi maganar "munafukar banxa karya kike.....idan ma be baki ba idan kika gama aikinki sai kije ki samu kudi....." cikin voice din kuka ta fara magana "umma ina xan samu kudi wallahi umma tunda allah ya halicce ni ban taba xama tareda wani namiji ba balle har na aikata xina....." katseta tayi tana cewa "rufa mun baki kawai wa xakiyiwa wayon yaran xamani....toh wallahi idan ma baki taba ba yau xakiyi dan dole kije ki samu mun kudi dan kudin adashe nakeso in xuba gobe...." "umma wallahi bansan inda xan samo miki kudin ba " tayi maganar tana matsanacin kuka me tsuma ran me saurare "mtsssw munafukar banxa maxa kije ki cire kayan makaranta ki saka wasu kixo yanxu....." toh tace mata tana barin wajen cikeda bakin ciki da wanne dataji da masifar da khal de addabarta dashi koh kuma na umma wanda ba randa bata mata.... saif kuwa direct motarsa yaja black colour me bakin class wanda duk maitar idonka baxaka taba ganin wanda ke cikin motar ba,babbar mota ce sosai wanda ba karamin kudi xe iya sayenta ba dan duk kafffff nigeria irinta basu wuce 20 koh 15 ba a bakin gidansu yarinyarda boss dinsa ya aike shi ya kawo mishi ita ya tsaya yafi 1 hour a wajen bega kowa ya fito daga gidan ba agogo dake makale a hannunsa ya kalla karfe hudu 4 cippppp ajiyar xuciya yasaki dayaga wasu yan yara suna fita daga gidan yara ne kanana biyu duk sanye suke da uniform na makarantar islamiya saida sukayi wajen 15 minutes da fita saiga wata matashiyar budurwa wacce baxata wuce 18 to 19 years ba ta fito sanye cikin uniform itama wanda yayi mata masifar kyau a hankali take tafiya tana dan dago kai tana dube dube koh xataga kannenta amma bata hangesu ba hakan yabata damar daci gaba da tafiyarta saida tayi nisa daga gidansu kafin saif yaja motar daidai saitinta ya tsaya tareda bude glass din motar "barka da wannan lokacin..." tsayawa tayi tareda dago da kanta ta kalle shi "yauwa barka" tafada ataik'aice "am ina xaki haka...kinata tafiya kohxaki shigo na rage miki hanya..." "aa nagode" "haba dai yan mata ba girmanki bane tafiya a kasa kitaimaka ki shigo akwai maganarda xanyi dake..." "kayi maganar inaji a nan ma.." "kinga nan muna kan hanya dakin shiga muna tafiya muna yi harna sauke ki a makarantar...." dan murmushi tayi tace "toh tunda ka nace amma akwai ka da naci...." tafada tana xagayowa ta bude motar ta shiga firdausi kuwa ruwa kawai ta watso ta cenxa kaya direct wajen ummanta ta nufa "umma gani..na shirya..." dago kai umman tayi ta kalleta da kyau kafin tace "da wa'innan kayan xaki wajen nema mun kudi......" _08057761657 domin comment koh kuwa bada wata shawara_ Comment and share please ♣️♥️♣️ _*NIDA KE!!!*_ ♣️♥️♣️ ♥️ ```Dole muyi rayuwa.....```♥️ _By 😘😘feebyrh😘✍️_ page 3️⃣ "umma gani....na shirya.." d'ago kai umman tayi ta kalleta up and down ta dauki lokaci tana mata irin kallon mamaki kafin tace "kina nufin da wannan fankacecen kayan tsofofi xaki nemo mun kudi..?? tukunna ma wai wanne namiji ne xe ganki cikin kayan nan yaga kin burgeshi balle ayi maganar tayar masa da hankali....." ajiyar xuciya firdausi ta sauke tareda furxarda iska me xafin gaske daga bakinta tana jin yanda xuciyarta ke mata bala'in xafi cikin rawar murya tace "umma su kadai nakeda sababbi kuma su suka fi kyau a duk cikin kayana..." tafada tana sauke kanta k'asa tab'e baki umma tayi tana k'ara mata kallon kurullah tace "kaji munafuka toh ina birejiyar taki maxa kije ki saka asamu nonon ya fito dakyau yanda xasuyita binki kuma idan kika saka ki iske ni daki..." tafada tana tashi daga wajen, firdausi kuwa hannunta takai kan beauty face d'inta tana share hawaye masu xafin gaske dake wanke mata fuska ahankali ta furta innalillahi wa'inna ilaihi raji'un tana barin wajen xuwa dan karamin dakinda take ciki wanda ba komai ciki sai dan karamin katifa irin na yan bodin wanda yadanji jiki sai ghana most go da kayanta ke ciki, bayan ta saka birejiyar ne ta nufi dakin umma sallama tayi jin ba'a amsa ba yasa tasake yin sallahmar "dan uwar ubanki baxaki shigo ba xaki tsaya kinawa mutane sallamar gulma shashasha kawai wacce batayi gadon abun kwarai ba...." ta karasa maganar tana dalla mata harara "umma nasaka" "toh kohke fa ga kayan maryam nan ki saka ga turare kuma da powder da jan baki idan kika gama saka kayan ina waje kuma ki tabbatar da kin feshe koh ina na jikinki da turaren nan dan inason ki rikita su sosai yanda xasu baki kudin kawai kuma su neme ki ido rufe...." takarasa maganar tana fita daga dakin girgixa kai kawai firdausi tayi tana tunanin rayuwa irin wannan haka ta shirya xuciyarta tunkushe da bakin ciki, a wajen tasamu umma xaune tsakiyar gida tsawa ta daka mata tun daga nisan tana cewa "kaji mun yar iskan yarinya dan ubanki wajaki fitarwa da wannan uban hijabin wallahi kafin in bud'e ido na kije ki cire shi ki saka karamin gyele inba haka ba inci uwarki wallahi matsiyaciya kawai mai gadon tsiya..." "umma wallahi baxan iya fita da karamin gyele ba..." tayi maganar cikin kuka "xakici ubanki kuwa dan wallahi koh mutuwa xakiyi sai kin saka shi dan baxaki fita mun a haka ba sakarya kawai wacce batasan abun arxiki ba...." badan ranta yaso ba haka ta juya ta koma ta dauko gyelen tana fita daga dakin umma ta kalleta tace "koh kefa ai haka akeson aga macce kinga dole duk lafiyayyen namijin daya kalleki dole yaji kwadayi...." takarashe maganar tana tafi "toh umma daga ina xan fara dan bansan inda xani ba..." "kinji yar banxar yarinya duk wanda kikasan yana sonki dakinsa xaki daga nan ki dawo mun da kudi....." da sauri ta dago kai xatayi magana umma ta katseta tana cewa "banason jin komai ki tafi kawai.." komai batace mata ba fice kawai ta kama hanya ,tsawa umma da daka mata tana cewa "jaka kawai kina nufin haka xaki fita kina tafiya kamar wacce aka kora kewai bakisan kissa da kisisina ba toh dawo nan dan ubanki in koya miki yanda ake tafiyar daukar hankali yanda duk wanda ya.kalle ki xe rud'e...." dakyar take jan jikinta harta matso wajen umman jan kunnenta umma tayi saida tayi yar kara nan umma tace "ki bud'e kunnenki da kyau xan koya miki yanda ake tafiyar daukar hankali kinji...." d'aga mata kai tayi alamun toh nan umma tafara tafiya tana xagaye gidan girgixa jikinta take koh ta koh wanne wanne part gantsaro boobs dinta kawai take tana wani fari da ido kamar tsohuwar karuwa ,saida tayi tafiyar kamar sau biyar kafin tace mata itama taxo tayi cikin jin tsoro da kunya tafara itama wani wawan rankwashe umma takai mata akai wnda yasa taga wasu stars masu haske da dubu aiba shiri ta dawo hanyacinta dakyar ta iya wannan tafiyar na daukar hankali da umma ta koya mata dan rankwashe kammm tasha shi ba adadi "yauwa kinci arxiki kin iya ga naira ashirin idan kika fita ki sayi cingum kina ci kina tafiya kuma karki kuskura ki cenxa tafiya kinji.." tayi maganar tana kunce kudin da ke daure a bakin xaninta ta mika mata nan ta fita gidan xuciyarta a tunkushe jin take kamar xuciyar xata fita ga axabar xafi da take mata da kuma bugawanda take da sauri-sauri....... b'angaren saif kuwa tafiya suke yana d'an janta da hira harta sake jiki tana binsa suna hira ganin sun wuce makarantar su ne yasa ta xaro ido tana kallonsa kafin tace "mun wuce makarantar fa.." "eh nasani xamuje shan ice cream ne.." dan murmushi tayi tace "toh baxamu dade ba koh dan banason nayi latti....." "aiko kinyi lattin badamuwa dan xaki samu alheri sosai a wajen me gida na....." "alherin ke kenan kudi xe banikoh meye.." da mamaki ya kalleta lallai ba shakkah wannan yarinyar xa'ayi saurin samun nasararta daga gani tanada kwadayi bayan y dawo daga duniyar tunani daya lula yace mata "kwarai ma kuwa indai kudi ne ba'a maganar shi xe baki kudin da harki gama rayuwarki kina amfani dashi....amma fa da sharad'i....." xaro ido tayi tana kai hannunta kan kirjinta alamun mamaki nan tace "da gaske dan allah.muyi sauri muje wajensa din....kuma meye sharad'in" "xaki amince dashi yayi having sex dake..." xaro ido tayi alamun tsoro duk jikinta yayi sanyi ta dauki lokaci kafin tace ."nidai banaso wallahi ban taba ba inajin tsoro ance da xafi kuma banason nayi ciki....." tayi maganar cikin jin tsoro kamar xatayi kuka dariya saif yayi sosai kafin yace "kwantarda hankalinki ba baxakiyi ciki ba kuma ciwon ma baxakiji ba..." "nidai aa gaskiya tsoro bakeji...." takarasa maganar daidai suna isowar guest house d'insa gida ne naji da fada daga ganin gidan kasan dukiya yayi kuka sosai bayan sun shiga gidan tun daga bakin gate suka fara karo da bodyguard gabanta ne yayi mugun fadiwa tana allah allah inba gidan yankan kai aka kawota ba dan tunda take a rayuwarta koh a mafarki bata taba ganin irin wannan gidan me kyau ba balle xahiri a babban parlour suka iske khal yana xaune a tafkeken hadadden royal chair dake parlourn wanda kudinsa xekai kimanin million 10 xaune yake yayi crossing kafarsa daya kan daya cikeda ixxah yake komai nasa kwalaben giya ne birjikkk a center table din da sauran kayan shaye-shaye sai yan fruits dake cikin wani basket me kyan gaske saida ya gama shan kwalba daya na giya tareda balle wasu magunguna sunfi kala goma ya dauko wiwi babban roll yasha allura ya dauko tareda bude wani kwalba ya jawo magani nan ya soka allurar a cinyarsa yayi wa kansa dayake guntun wando ne a jikinsa lumshe ido yayi yana murmushi nan yajuya da kansa wajensu saif da suka gaji da tsayi har suka xauna yarinyar kuwa bayan gumi ba abunda take duk sanyin AC dake parlourn be tanata jin axabar xafi ba murmushi yasake yi cikin voice dinsu na mashaya ya fara magana ."yarinya calm down ba abunda xa'a miki sai jiyar dake dadi ya sunanki..?" voice dinta na cracking tace "sham.....siy.....yah.." kamar xatayi kuka tayi maganar "wow Allah yasa yanda sunan ki yakeda dadi kema kiyi dadi" yafada yana lashe lips d'insa "karkiji tsoro yarinya ina nemanki ne kuma koh bakya yiwa allah dole sai kin bani ki fadi duk abunda kike bukata daga naira daya xuwa koh nawa ne..." "toh.....me kakeso dani......" tayi maganar voice dinta na cracking "inson inyi tasting dinki ne inji yanda romonki yake...." yakarasa maganar yana lashe baki tareda lumshe ido "fatar dai kin gane..." "nagane amma gaskiya tsoro bakeji bantana yi ba...." tafada hawaye na fita daga idonta dan murmushin mugunta yayi yace "ai sanin baki tabayi ne ba yasa na nemeki kuma kisani ba'a mun jayayya banason gardama inba haka ba kuwa ubanki da kansa xe kawo mun ke.." yayi maganar cikin gadara da nuna isa ajiyar xuciya me nauyi ta sauke tana faman xaro ido kamar wata sabuwar mayyah,nuni yayi wa daya daga cikin bodyguard d'insa da wani babban jaka dake ajiye a gefe alamun su yawo masa jakar su biyu suka dauko jakar suka kawo dan nauyi ne da ita jimmmm yadan yi na wani dan lokaci kafin yace ."nawa kikeso" yayi maganar ba tareda ya dago ya kalleta ba voice dinta na rawa tace "dubu.....dari...." wani mahaukacin dariya duk suka kwashe dashi amma banda khal saida sukayi shiru badon sun so ba sanin halin boss d'insu ne yasa suka yi shiru dan baya son hayaniya sosai,d'an murmushin mugunta khal yayi yace "amma ubanki matsiyaci ne koh...." shiru tayi masa dan ita tsoro yake bata jakar da aka kawo masa ya bude kudi ne cike tapppppp a jakar nuni yayi mata da kudin yana cewa "diba koh nawa kike bukata ki diba me isarki idan kika gama ki iske ni daki ina jiranki....." yana fadar haka yatashi daya daga cikin guards d'insa ya bata wani dan madaidaicin jaka yace "ki ebi ne isarki boss yana jiranki...." ganin wannan uban kudin yasa ta rikice ta saki jiki jin take kamar ta kurma da ihu saida ta cika jakar tafffff kafin tabar kudin nan ta tashi ta shiga dakinda khal ya shiga tana wani xanxana jin take kamar ta kurma da ihu dan tsananin jin dadi a kwance ta sameshi ya lumshe idonsa kamar me bacci tsaye tayi tana karewa dakin kallo "hayo gadon mana...." yafada yana gyara kwanciyarsa tareda kai hannu ya kashe wutar dakin cikin karfin hali ta hau gadon nan yajata yafara rabata da kayan cikinta ya dauki lokaci yana cire kayan dan duk jikinsa a muce yake bayan tsananin feeling ba abunda yakeji cikin kankanin lokaci ya fara rikitarda ita ba bata lokaci yafara neman hanyar shigarta dakyar yasamu ya biya bukatarsa ita kuwa bayan ihu da kuka ba abunda take mutuwa ne kawai batayi ba tun tana kuka tana ihu har yakaiga suma take tana tashi dan yafi 3 hour a kanta bayan ya sauka ya shiga toilet yayi wanka parlourn ya dawo ya tura doctor dakin yace "kaje ka duba ta idan bata mutu ba........... _a gaskiya xan bar typing idan bana ganin comment da sharhi dan shi ke bani karfin gwiwa_ _duk group da ba'a comment xan bar posting_ *and please ku rika tayani posting a sauran group dan abun yamun yawa😊* _08057761657 domin comment koh kuwa bada wata shawara_ 😘😘feebyrh😘😘✍️ [6/17, 11:01 PM] Feeby: ♣️♥️♣️ *_NIDA KE!!!_* ♣️♥️♣️ ```♥️Dole muyi rayuwa.......♥️``` _By 😘😘feebyrh😘✍️_ page 4️⃣ Yafi 3 hours a kanta yana abu d'aya b'adon yaso ba hakan ya sauka toilet ya shiga yayi wanka parlourn ya dawo xama yayi yana lumshe sexy eyes d'insa furxarda iska me xafin gaske yayi daga bak'insa yana xura hannunsa cikin lallausan sumar kansa me faman sheki wani karamin kwalbar giya ya dauko saida ya shanye shi kaffffffff kafin ya dago kansa ya kalle doctor saida yadan yi jimmmm kafin yace "kaje ka duba ta idan bata mutu ba....idan kuma ta mutu sai aje a binneta" yafada yana cigaba da sha'anin gabansa ,doctor kuwa be dauki lokaci ba ya fito daga d'akin kallonsa yayi cikin girmamawa yace "boss suma ne tayi but ta farfado yanxu...." dan guntun tsaki yaja cikin gadara yace ."mtsww toh ina ruwana maxa taxo ta wuce dan nagama da lamarinta idan ta fito taxo da dauki kudinta kuma karku sake mu hada ido da ita dan banason ganin me kamarta ma balle hada ido da ita...." "toh ranka ya dade..." doctor yafada yana barin wajen tareda daukar jakar kudinta a xaune yasameta tayi tagumi kamar wata me naxari kallonta yayi yana cewa "xaki iya tafiya ga kudin ki idan kuma xaki fita kibi ta door d'in baya..." karban jakar tayi tana cewa .."ina yake dan allah yaxo ya bani number sa...." kallon ban mamaki yayi mata yana girgixa kai lalle wannan batasan koh waye khal ba ajiyar xuciya ya sauke yana cewa "baya nan ya fita.." "kashhhh gsky naso samun number sa amma badamuwa xan dawo gobe..." tafada tana tashi. bangaren firdausi kuwa taci yawo harta gaji amma shiru hakan ne yasa ta yanke hukuncin komawa gida ganin dare yayi da sallama tashiga gidan gabanta sai fadiwa yake dan tasan au kam xataci ubanta ne umma dake xaune tana jiran dawowarta ne ta amsa sallamar fuskarta cikeda murmushi . "a'a har kin dawo da sauri haka allah yasa dai kinyi musu abun kwarai sunji dadi...." tafada tana mika mata hannu alamun ta bata kudin nauyayyen ajiyar xuciya tasaki tana jin wani axabar bugawa da gabanta keyi cikin rawar murya tace "wallahi umma koh sisi ban samu ba...." tayi maganar voice d'inta na cracking sosai wani irin tsalle umma tayi ta tashi tsaye tana cafko wuyanta da karfi kamar xata kasheta "aikuwa xaki ci ubanki dan wallahi sai kin koma kin samo mun kudi wallahi xan.iya kashe ki idan baki kawo mun kudin ba.....dan na kwammace ki dinka basu shi a naira hamsin hamsin suna ci har kudin yakai dubu biyar inba haka yau saina kusa kasheki...." ta karasa maganar tana kara cafko wuyan da karfin tsiya xaro ido kawai take tana kufce-kufce kunfa ne kawai ke fita daga bakinta timmmmmm ta fadi sumammiya wani irin shewa umma tayi tana cewa "hahhhhhhh wallahi koh mutuwa kikayi yau sai na ci uwarki...." tafada tana nufar kitchen itace ta dauko dake cikin wuta tafara dukanta dashi duk saida kayanta ya kone har yafara taba fatar ta ihu take tana dukanta kamar mahaukaciya tana cewa "wallahi yau koh uwar ubanki xata tashi daga kabari sai kinje kinyi karuwanci kin kowa mun kudi....." bangaren Khal kuwa bayan ya shanye duk abunda ke gabansa ya kalle saif dake xaune a daya daga kujerun dake parlourn yana cewa "saif ina yarinyar da nagani jiya muna dawowa daga airport wacce nace ka bincika mun koh ita yar gidan waye...." "ok boss na bincika yar gidan sheikh alhassan ce....." lallausan murmushi yasaki yana shafa sumar kansa tareda lumshe ido yana furxarda hayakin wiwi yana cewa "ina kwadayinta ne kuma yau nakeso ka kawo mun ita nan da 30 minutes kuma karka toshe hannu....." yafada tareda jinginawa a chair d'in "amma wannan tafiyar kam saida guard dan ni kadai baxan iya daukota ba dan akwai tsaro a gidan sosai...." "hhhhhhhh kuje toh karku bata mun lokaci..." yayi maganar cikin irin voice d'insu na mashaya malam ne yashigo gidan yaga umma nata faman dukan firdausi wacce koh motsi batayi yaran gidan kuwa duk sun fito suna kallon ikon allah dakyar yasamu ya kwato ta daga hannunta yana cewa "meye haka luba anya kuwa kinada hankali...." "mtsssw ai kai kanada shi koh??..." tafada tana barin wajen firdausi kuwa duk yanda akaso ta farka amma abun yaci tura saida aka kaita asibiti nan ma saida safe aka samu ta farfado su saif kuwa tafiyarda sukayi be wuce na 15 minutes ba suka isa gidan......... manage please kuyi hakuri dashi😘😘 comment and share please 😘😘feebyrh😘😘✍️ [6/17, 11:01 PM] Feeby: *🌟💫SHINNING STARS WRITER'S ASSOCIATION* ```{The more we shine bright the more we educate and enlighten our readers.}``` ♣️♥️♣️ _*NI DA KE!!!*_ ♣️♥️♣️ ```♥️Dole muyi rayuwa.........♥️``` _By 😘😘feebyrh😘✍️_ page 5️⃣ Su saif kuwa tafiyarda sukayi be wuce na 15 minutes ba suka isa gidan, a daidai saitin gate d'in gidan sukayi parking bud'e door d'in motar saif yayi ya fito yana kallon wajen sosai kafin yayiwa guards d'in magana suma suka fito mutum biyu duk masu jida karfi ne irin manya manyan maxan nan ne wa'inda suka sha training suka gashi koh wannen su sai wuci suke kamar xaki hannunsa dauke da dan wani karamin bottle kamar na turare bud'e gate din sukayi suka shiga koh wannen su yana irin tafiyar nan nasu na masu jida karfi mai gadin ne ya tare su yana cewa ina xasu shiga wannan bottle dake hannunsu daya daga cikin su ya watsa masa a fuska take ya fadi kasa sumamme nan suka nufi katafaren parlourn wanda yaji duk kayan more rayuwa family ne xaune suna hira duk mutanen gidan sun hallara a parlourn cikeda jin dadi da ansuwa suke komai nasu a raxane duk suka juyo jin karar bingida a parlourn cikeda fadiwar gaba dajin tsoro suke kallon guards d'in bada b'ata lokaci ba guards d'in suka feshe duk parlourn da wannan abun da suka fesawa me gadin take duk suka fadi kamar mutattu babu me motsi a cikin su nuni saif yayiwa da guards din alamun su dauko wata matashir budurwa wacce ke kwance kamar gawa a kafada suka daurata nan suka bar gidan driving suka kamar xasu daga da titin sama cikin minti 7 suka isa guest house d'in khal horn sukayi me gadi ya bude kofar nan sukayi parking a parking space wanda yake dauke da motoci naji da fada dauke da ita daya daga cikin guards d'in ya fito yana nufar main parlour d'in gidan yanda suka barshi haka suka same shi sai center table dake gabansa kuwa cike suke da giyoyi wani irin mugun dariya ya fashe dashi yana tashi daga xaunen da yake "ku kai mun ita ya" yafada yana nufar bedroom dinsa garau yake tafiya kamar bame shan kwalbobi giya sama da 30 ba duk rana haka yake kullum b ruwan shi da abinci ruwan ma sai yaxama dole yake sha dan giyar kamar abinci da ruwa yake jinsu uwa uba ba su kadai yake sha ba duk abunda aka sani na maye hatta allura ba abunda baya yi xina kuwa ta xamar masa riga dan ba ranarda baxeyi disvirgin d'in yan mata sama da uku koh biyu haka yake rayuwarsa kullum ba'a nigeria ba duk kasashen waje da yake rayuwarsa haka yake.yana fadawa bedroom din ya nufi dressing mirror wani dan karamin bottle ya dauko nan ya dawo tafkeken gadon ya kwanta yana lumshe mayun sexy eyes dinsa masu rikitarda duk wanda yake kallo dasu ganin an direta saman gado ne yasa shi sakin lallausan murmushi tareda sauke ajiyar xuciya yana fesa mata abunda ke cikin bottle din wani rikittacen nauyayyen ajiyar xuciya ta sauke tana furta innalillah wa'inna ilaihi raji'un a hnkl ta furta tana ware eyes d'inta a kansa ta sauke su da sauri ta tashi tana kara xaro ido tareda murxa idon ahankali take bin dakin da kallo mamaki tappp ya gama cikata ita dai tunda take a rayuwarta bata taba ganin wannan kyakkyawar fuska da tayi arba dashi ba yanxu tsappppp ta gama kallon dakin nan kuma ta kara sauke sexy eyes d'inta da suke cike tappppp da eyelashes gabanta ne yayi mummunan fadiwa ganin yanda yake lashe baki kamar wani tsohun maye ya kurawa breast dinta ido yanda ya ware idonsa yana kallon breast d'inta kamar idon xe fadi kasa mamaki be gama cikata ba saida taji lallausan hannunsa akan breast d'inta da sauri ta fara ja da baya tana neman sauka daga bed din amma ta kasa dan jikinta gabadaya baya aiki a muce yake ihu ta saki tana kara jan jikinta amma ta kasa kai kanta inda takeso toshe kunnensa yayi dan ba abunda ya tsana kamar ihu duk abunda xeyi disturb din kunnensa baya so "keee kinada hankali kuwa da xaki rikayi mun ihu kamar wata mahaukaciya koh gidan ubanki ba'a baki tarbiya bane? jahila kawai.....!!" cikin fada yayi mata maganar kamar xe hadiyeta wani kololo daya tsaya mata a wuya ta hadiye mamakin dayane bata taba tunanin yasan kalma daya na hausa ba balle taji ya furta ita yafi mata kama da larabawa amma sai taji akasin haka "please kai waye....? kuma ina yan uwana...." murmushin mugunta yayi yana cewa "yan uwanki na gidan ubanki nan kuma kina gidana dan haka ki natsu inba haka kohna lahira sai ya fiki jin dadi......" ajiyar xujiya ya sauke tana fitarda nunfashi me mugun xafi "dan allah kai waye.....??" murmushi ya sakeyi na dole yana cire kayan jikinsa yace "nine maciyinki tunda na daura idona a kanki naji ina kwandayin romonki kuma na kwallafa rai na a dole sai na sha shi dan ni bana neman abu na rasa NIDA KE DOLE MUYI RAYUWAR JIN DADI dan haka ki shirya bani kanki inba haka ba alhassan da kansa xe bud'e mun kafar ki inci nawa rabon...." yakarasa maganar yana kokarin rabata da nata kayan jikin ihu tafara tana neman hanyar gudu amma ina ba hanya dan duk jikinta a mace yake wani haukataccen mari ya kai mata saida taja wasu stars masu mugun haske akan axaba ko hawaye ma be fito ba daga idonta sai ja da idonta yayi tsananin axaba "ke bakida hankali ne koh bakisan wanda ke gabanki ba dan ubanki da har xanyi magana kiyi kokarin yimun gardama toh wallahi bari kiji koh uwarki naso hada jiki da ita wallahi sai nayi balle ke karamar kwari.....alhassan ma be isa hanani cinki ba....." yayi maganar yana cigaba da cire kayan jikinta danneta yayi nan yashiga romancing d'inta ta koh ina yake wasa da ita har yayi nasarar yabata da budurcinta tun tana kuka tarta hakura ba bari wani bala'in radadin xafi takeji a kansanta kamar ansa rexa an yage ta ansaka barkono haka takeji nunfashinta kuwa sai neman daukewa kawai yake yana sauka kanta yayi toilet wanka yayi tareda dauro alwala daga nan ya fito daga toilet din yana nufar babban wardrobe dinsa me girman gaske bangaren da yake ajiye jallabiya ya bud'e ya dauko jallabiya brown colour ya xura daga nan ya fito main parlour doctor yayiwa magana cewar idan yagama dubata su saif su mayarda ita tareda kudin da ya cire mata a gefe nan ya shiga wani dakin daban dan gidan dauke suke da dakuna ba adadi wani katafaren parlour ne wanda yaji komai na more rayuwa ba abunda babu a parlourn duk wani abu da ake kawata parlour dashi akwai shi a cikin wannan parlourn kujerun parlourn kawai ma abun kallo ne koh gidan shugaban kasa albarka dan fadin haduwar wannan parlourn bexeyuba dan xa'a dauki lokaci sosai ana abu daya wani.mutum ne xaune a tafkeken hadadden chair dake parlourn tareda wata mata daga gani kasan matarsa ce su biyu ne kawai a parlourn sai ma'aikatan gidan dake a dinning area suna jera abubuwa abinci kala kala ne suka jerawa da drinks da sauran kayan more rayuwa cike dinning din yake tappppp a abubuwa kala-kala mutumin da yake xaune yana facing dinta cikeda kulawa yake kallonta fuskarsa dauke da murmushi yace "mine wai yaushe dan lele xe dawo ne tun daxun da safe fa daya dawo be bari munyi wani magana ma dashi na ya fita...." "allah kuwa alhaji nima jiran dawowarsa nake nasan yana wajen friends dinsa kasan.ya dade baya kasar dole ya dade wajensu....." "hakane amma ya dace ace xuwa yanxu ya dawo..." yafada yana kara lafewa a jiknta tareda lumshe ido b'angaren khal kuwa bayan ya shiga sallolin da ake binsa yayi nan ya bude wardrobe gixna black colour ya cire daga wardrobe din nan ya nufi side d'in da hullunansa suka ya dauko tareda dauko wani covershoe dinsa wanda company DG sukayi cikin kankanin lokaci ya shirya tsabbb ya feshe jikinsa da turaruka masu kamshin gaske wayoyinsa ya duko nan ya nufi main parlourn kohda ya dawo parlourn ya tarda saif har sun dawo daga kaita alamu yayi da su tashi su bisa parking space suka shiga nan aka bud'e masa motarda ke tsakiya wacce duk tafisu kyau nan bodyguards din suka shiga motar biyu baya biyu gaba nan suka bar gidan direct wani makeken gida suka nufa wanda koh shugaban kasa dakyar xe iya mallakarsa shima sai yaci duk kudin tattalin nigeria lol bud'e musu bullet prove gate din gidan me gadi yayi nan suka danna kan motocin cikin wannan hadadden gidan wanda nima kaina saida na kusa suma dan rudewa daidai saitin da xe isarda shi main parlourn gidan sukayi parking bud'e masa door d'in motar akayi a hankali ya sauke kafarsa ya dauki lokaci be gama fitowa daga motar ba bayan ya fito cikin takunsa na ixxah da gadara ya nufi cikin a xaune ya iske iyayensa dukawa kasa yayi gaba daya yana gaida iyayensa cikin girmamawa bayan ya gama kwasar gaisuwar ya tashi ya xaune inda mahaifinsa ke xaune yana daura kansa a shoulder mahaifinsa dan marairaice fuska yayi yana cewa "i really miss you dad...." yafada yana murmushi "miss you more khalil shine ka tafi wajen friends dinka ka bar nida mom dinka muna missing dinka..." yayi maganar cikin kulawa dan tabe bakinsa yayi cikin sigar shagwaba kamar karamin yaro yace "am sorry dad....." murmushi dad dinsa yayi yana cewa "toh tashi muje our dinner is ready..." "oohhh dad gsky bana jin yunwa..." "haba dan lelena meyasa kake haka ne mom dinka baxataji dadi ba idan baka ci ba..." yafada yana kallon matar tasa wacce ta daga kai alamun eh "dan murmushi yayi yana cewa ai kuwa dole inci dan banason abunda xe sa iyayena rashin jin dadi...." yafada yana tashi daga xaunen da yake yabi bayan iyayen nasa xuwa dinning area bayan sun xauna cook d'in tayi saving dinsu pepper soup din kifi kawai yasha dafe kansa yayi dan jin yanda kansa ya sara masa duk bukace yake da giya tashi yayi yana yiwa iyayen nasa saida safe direct part dinsa ya nufa daga parlourn ya xarce bedroom dinsa wani babban box ya bude duk giyoyi ne cike bottle biyar ya fito da ya daura a saman wani karamin glass table me kyau sosai saida ya shanye su kafff kafin ya kwanta... bangaren firdausi kuwa da safe aka sallame su bayan ta farfado bayan sun dawo gida malam ya shirya xuwa kasuwa dan abokan kasuwancinsa na jiransa saida ya bi dakin firdausi ya dubata kafin ya fita yana fita luba tayi dakin tana shiga ta cafko wuyanta tana cewa "ai wallahi yau sai kin amayo dubu biyar dan wallahi koh ina xaki shiga sai kin kowa shi maxa ki tashi kibar gidan nan kije wajen samo mun kudi....." cikin kuka da voice dinta na cracking dakyar take magana tace "umma wallahi bansan inda xani na karbo miki kudi ba..." "shegiyar yarinya toh dan abunki nayi magana yau da safen nan da headmaster nace masa xaki je dan haka kije yanxun nan kuma duk abunda yace yanaso ki bashi kina jina...?" dakyar ta daga mata kai alamun eh nan ta sake wuyanta firdausi kuwa jiki na rawa ta tashi tana neman hijab ai ba bata lokaci tabar gidan direct compound da headmaster ta nufa wanda keda dakuna dakinsa ta nufa tun a bakin kofarsa tayi sallama shida ke xaune a kujera ya amsa mata yana washe baki lallai yau xe hadiya miyau daya tsaya masa a wuya "a'a firdausi ce har kinxo.…?" yafada yana kara washe baki kamar wani washa cikin jin tsoro tace "eh..." voice dinta na cracking tayi maganar "shigo dakin mana muyi mu gama kar lokaci ya kure dan inason xuwa makaranta" yafada yana wani murmushin mugunta "aa basai na shigo....ba nan ma yayi....." dan tabe baki.yayi yana cewa "ummar taki batayi miki bayani ba kafin kixo...." girgixa kai tayi alamun aa "shigo mana kinga mutane suna bi karsu ganki..." gabanta na fadiwa tabi shi suka shiga dakin matsowa yayi kusa da ita yanata faman lashe baki kamar wani maye yana kokarin kai hannunsa kan boobs dinta da sauri ta jaye jikinta tana cewa "umma na tace sai ka bani kudin na kai mata kafin na dawo kayi abunda xakayi..." "toh badamuwa dubu biyar ne tace koh..?toh gashi ma na kara ya xama shida...." yafada yana kai hannunsa a aljihun wandonsa ya xaro kudin jikinsa na rawa ya mika mata yana cewa "karki dade fa ki bari mana koh nono na taba kafin ki dawo..." "a'a yanxu xan dawo ai...." tafada tana fita daga dakin bayan ta fita gidan ne ta sauke ajiyar xuciya tana godewa allah daya kawo mata wannan dabara da tayiwa headmaster direct gida ta nufa tana shiga ta mikawa umma kudin gaba daya karban kudin umma tayi cikeda fara'a tana cewa "a'a da wuri haka kin tabbata kin bashi shi dakyau ya koshi...." daga mata kai alamun eh kirga kudin umma tayi tana cewa "lallai headmaster yaji dadi sosai harda karin dubu daya toh ga dubun kije kiyi amfani dashi...." girgixa kai tayi alamun aa nan umma tace "haba yata ki karba koh turare xaki saya dashi ki fesa suji kamshi yanda xasu dinga baki kudi sosai yanda headmaster yayi....." tafada tana kara mika mata kudin dakyar firdausi ta karba kudin nan ta nufi dakinta kwallawa maryam kira umma tayi nan ta mika mata kudin cewar ta kaiwa me adashi familyn sheikh Alhassan kuwa bayan duk sun farfado cikeda mamaki da naxarin abunda ya rafu jimmmm suke suna neman inda yarsu kwaya daya tilo mace taje suna cikin tunanin nan ne ta fado parlourn jikin mamanta tafada tana kuka me tsuma rai kuka take sosai duk yanda taso ta saida kukan amma abun yaci tura dakyar iyayenta suka samu tayi shiru nan ta xayyana masu duk abunda ya faru iyayen sunyi bakin ciki sosai dan harda kuka ummanta tayi tsabanin babanta da bakin ciki ya kusa kasheshi cikin tashin hankali suke tambayarta wa yayi mata wannan aika aikan nan ta shaida musu da bata san shi ba tambayarta sukayi me a jakarda aka rataya mata ce musu tayi bata sani yayanta ne ya dauko jakar ya bude kudi ya gani nan ya nunawa iyayen nan suka juye jakar gaba daya idon yayanta ne yakai a kan wani dan karamin takarda wanda ya fado tareda kudin daukar takardan yayi yana xaro ido nan ya nunawa iyayensa..... da misalin karfe 3:26 na rana malam ya dawo gidan tareda wata kanwarsa wacce taxo duba lafiyar firdausi jin firdausi batada lafiya suna sallama su firdausi da sauran yaran gidan suka amsa hannu umma ta daura a kai tana salati tareda rushewa da kuka tana cewa "malam yarinyar nan xata jawo mana abun kunya......daxun nan maryam ta ganta a dakin wani suna aikata masha'a sai gashi ta dawo da naira dubu daya da sauran kayan maku lashe a leda...." tafada tana kara karfin kukanta da take cikeda mamaki daga malam har kanwarsa suke kallonta sun jima suna kallonta daga karshe suka maida kansu a kan firdausi wacce tayi tsaye tsammmm kamar itace ta tsaya waje daya kamar gunki tsoron allah ya mata yawa ta rasa inda xata saka kanta dan tsabar rudewa "idan kuma na mata karya xaku iya tambayar maryam itada ta gansu" tana goge hawayen munafurci harda majina cikin karfin hali maryam tace "wallahi baba daxu kana fita ta shirya ta fita itama wajen mashayan nan da suke xama a kasuwa ta tafi ni kuma umma ta aike ni na nemeta sai nake tambayar wani daya dga cikin su sai yace tana dakin abokin danaje dakin sai naga a rufe yake ina leka window naga suna aikata abunda bayada kyau....." tayi maganar jikinta na rawa kasa motsi malam yayi wani irin uban jiri yakeji yana dibarsa timmm ya fadi kasa yana cewa "innalillahi wa'inna ilaihi raji'un ya allah ka tayardani daga wannan mummunan mafarkin da nake.." yafada yana kai kallonsa ga firdausi wacce ke nan tsaye kamar gunki koh motsi batayi kanwar malam ce ta kalleshi tace "gaskiya yaya baxan taba yarda da wannan batun ba.....nasan firdausi baxata iya aikata wannan mummunan abun ba duk da kuwa ba'a shaidar yaro..." goge hawayen munafurci umma tayi tace "idan baki yarda xaku iya bina dakinta kuga kudin da kayanda ta dawo dasu cikin leda..." tafada tana cafko hannun firdausi tace "munafuka xoki nuna musu su gani da idonsu..." nan tajata xuwa dakin kanwar malam kuwa da sauran yara suka mara mata baya sakin hannunta umma tayi tana cewa "aida karya ne da kunji ta karyata ni amma tasan gaskiya ne shiyasa tayi shiru maxa ki dauko kudin....." cikin sanyin jiki firdausi takai hannunta kan wajen ghana most go ta dauko kudin kallonta umma tayi tace "ina ledar to...." tayi magana tana hararanta "umma maryam ce tabani ajiyar ledar...." tafada tana kuka "karya kike munafuki ina maryam xata samu kudi tasaye abu tunda ba karuwa bace irinki...." tafada tana kai mata mari kanwar malam ce tayi magana "haba luba mubi komai hnkl mana" "hmmm rabi kenan idan baki yarda ba bari na bude maki kafarta ki duba kiga idan ba'a taba cinta ba ni nasan wannan yarinyar karuwa ce..." tayi maganar tana koran yaran dake dakin nan ta kwantarda firdausi a dan karamin katifarta tareda bude mata kafa ta cire pant dinta tasa hannu ta bud'e ganta tana cewa "rabi kixo ki duba da kanki karki ce nayi mata karya.." matsowa rabi tayi ta duba wajen da dauki saita lura da boriya shewa tayi tareda buga hannun luba tace "karyar banxa ki duba da kyau kema yarinya da keda boriya dole sai an neme wanxami ya cire mata shi ai ba namijin da xe iya kusantar ta da wannan abun sai an cire shine kuma xaki mata karya....wallahi bakyada halin kwarai ki cenxa tun dare beyi miki ba...." tafada tana dagoda firdausi wacce keta faman kuka tsalle umma tayi ta dire tana cewa "wallahi karya ne idan kunyi musu aje wajen headmaster daxu dana turata wallahi yayi amfani da ita shine ma yabata kudin..." tayi maganar kamar wacce sabon hauka ya kama hannun firdausi taja suka isa inda mallam kwance "yaya kayi hakuri duk abunda wannan jakar matarka tafada wallahi karya take....." khal kuwa da asuba ya tashi yayi sallah ya koma ya kwanta jin hayaniya yayi yawa a ta part dinsa ne yasa ya tashi dan hayaniyar ta masa yawa direct yana fita yaci karo da mahaifinsa tareda wani mutum ganin yarinyarda aka kawo masa jiya ne yasa gabanshi fadiwa amma ya basar yana kallonsu kafin yayi magana mahaifin yarinyar yace "shine wannan..." daga masa kai tayi alamun eh cikin daga murya dad din khal ya fara magana "subhanallah wallahi karya take khalil baxe taba aika wannan abunda kuke xarginsa dashi ba ....." wani irin kallon rudewa ya bisu dashi yana cewa "innalillahi wa'inna ilaihi raji'un hasbinallah dad tunda nake a rayuwa ban taba kama hannu mace da sunan inji dadi ba balle ince xan aika xina harta kaini gayin fyade....." yayi maganar yana dafe kansa alhassan kallon yarsa cikeda mamaki a rasa wanda xeyi mata fyade sai khalil wanda duk duniya sun san shi mutumin kirki ne ba wanda xe gaya maka ai bunsa sai dai alkhairinsa cikin tsawa da fada yace "kiji tsoron allah ki fadi gaskiya nasan khalil mutumin kirki ne baxe taba iya aikata wannan mugun abun ba..........." _08057761657 domin comment koh kuwa bada wata shawara_ comment and share please [6/17, 11:02 PM] Feeby: ♣️♥️♣️ _*NI DA KE!!!*_ ♣️♥️♣️ ```♥️Dole muyi rayuwa.........♥️``` _By 😘😘feebyrh😘✍️_ page 6️⃣ "kiji tsoron allah ki fadi gaskiya nasan khalil mutumin kirki ne baxe tab'a iya aikata wannan mugun abun ba" tsoron allah ne yayi mata yawa ta rasa inda xata saka kanta dan tsabar rudewa lallai wannan ya cika cikekken dan bariki kuma mayaudari macuci voice d'inta na cracking tace "wallahi.......abbah shine......." tafada kuka na kokarin kufce nata ajiyar xuciya khal ya sauke ya kalleta cike kulawa fuskarsa kuwa da alamun damuwa taffffff matsowa yayi dapppp da ita ta saitin kunnenta ya kwantarda murya yace "bana cin mace sau biyu amma ki rubuta ki ajiye sai na koma waiwayenki nan bada jimawa ba amma fa kinada dadi kamar xuma....." yakarasa maganar yana kashe mata shanyayyun sexy bold eyes d'insa masu kara kashe mata jiki dan matsawa yayi yana facing d'inta gyaran murya yayi ya bud'e murya yace "xaki iya gane wanda yayi miki fyaden?.... kiji tsoron allah ki tuna mutuwa xakiyi karki yiwa wani sharri dan biyan bukatarki koh kuwa wata muguwar manufa a kansa tunda nake a rayuwata ban taba ganin me kama dake ba balle ke, sai yau......" yayi maganar da alamun damuwa tafffff a handsome face dinsa "wallahi.....kaine....narantse da allah.....kaine...." b'ata karasa maganar ba mahaifinta ya dauketa da wani mummunan mari wanda yasa ta tashi fadiwa k'asa ,khal ne da dad d'insa suka hada baki wajen bawa mahaifin nata hakuri ajiyar xuciya ya sauke yana cewa "kin bani mamaki meyasa xafin abunda aka miki yasa kiyiwa wani kaxafi tabbas makiyansa ne suka saka passport d'insa a cikin kudin da aka had'a ki dashi......." dafa kafadar sheikh alhassan khal yayi yana cewa "tabbas hakane amma ku kwantar da hankalinku insha allah koh waye ne asirinsa xe tonu kuma nayi alkawarin fara kwakwaran bincike a cikin wannan lamarin dan dole ne na kama koh waye ne......" yayi maganar cikin voice din tausayi "bakomai khalil dan allah kayi hakuri kasan xuciya batada kashi da farko na musa da mukaga hotonka a cikin kudin amma kasan halin xuciya dan haka ina rokonka da girman allah kayi hakuri da bata maka suna da tayi kuma nima nayi kuskure dana yarda da lamarin har naxo na iske mahaifinka da wannan mummunar magana......." "bakomai abbah allah yasa mu dace..." khal ya fada yana kallonta murmushin mugunta yasakar mata yana kashe mata ido daya tareda kifa mata hannu alamun fail "alhassan badamuwa dama duk abunda allah ya kaddarta xe faru dole ne ya faru dan haka badamuwa amma ya wannan mummunan lamarin ya faru?...." nan alhassan ya kora masa komai duk abunda ya faru da ganin hoton khal da akayi a cikin kudin nan sukayi sallah khal ya koma d'akinsa dad d'in shi kuwa ya koma part d'insu,khal kuwa yana shiga direct toilet ya nufa yayi wanka cikin kankanin lokaci ya shirya da sauri yabar gidan tareda bodyguard d'insa guest house d'in shi suka nufa a parlourn duk suka hallara bayan yasha giyarsa ya koshi ya dago ya kalle su dakyau irin kallon rainin nan kafin ya fara magana "wanne jakin ne a cikin ku yasa passport dina a jakar kudin da aka bawa wannan jahilar yarinyar...." yayi musu maganar cikin tsawa murmushin takaici yayi ya xira hannunsa a lallausan gashin kansa yana furxarda iska mexafin gaske daga bakin shi "by the way wanne dan durin uwar ne ya saka kudin ajaka toh bara kuji wallahi koh waye ne yayi gaggawar farkawa daga baccinda yake inba haka mutum yasan makomarsa......." yafada yana dauko wani kwalbar ya bud'e ya kafa baki saida ya shanye kafin ya d'ago yana cewa "saif yarinya me shekara goma sha biyu nakeson ci yau make sure nan da 1 hour xaka kawota and kasan irin kananan yaranda nakeso ka tabbata koh wacece tana kaya and karka dauko mun me kananun breast kuma idan ka dawo xaku koma ku dauko mun yar sheikh alhassan dan inason kuyi mata kaca kaca koh wannen ku sai yayi sex da ita dan haka ku shirya....." yakarasa maganar yana ajiye bottle din alcohol d'in lumshe shanyayyun sexy bold eyes d'in shi yayi ya bud'e a hankali yana shakar sanyin kamshin room fresher dake tashi daga d'akin hannunsa ya xura ya shafa joystick d'insa kara lumshe sexy bold eyes d'in shi yayi yana cewa "sorry yau xakaci abunda kake kwadayi....." yafada yana lashe pink cute lips d'in shi roll d'in wiwi ya dauko ya kunna lighter...... "firdausi xo nan....." malam yafada yana kokarin fita gidan "na'am baba gani..." "yauwa yar albarka har kin shirya xaki makarantar....." "eh toh ki tabbatar da kin dawo da jakar ki....." xaro ido tayi waje gabanta yayi mugun tsinkewa yanxu ne ta tuna da jakarta "toh ......baba......insha allah..." tayi maganar voice d'inta na cracking,naira hamsin ya cire daga aljihunsa ya mika mata nan ta karba tana masa godiya bayan ta fita gidan ta tsaya tana sak'e sak'e aranta tana tunani kala-kala........ *gaskiya ina ganin xan dauki hutu nima dan naga kun rage comment kuma duk group da ba'a comment xan bar turawa* comment and share please 😘😘feebyrh [6/17, 11:03 PM] Feeby: ♣️♥️♣️ _*NI DA KE!!!*_ ♣️♥️♣️ ```♥️Dole muyi rayuwa.........♥️``` _By 😘😘feebyrh😘✍️_ page 7️⃣ Sak'e_sak'e take ranta tunani kala-kala take tsaye tayi waje daya tayi tagumi tana tunanin yanda xatayi, ta dauki lokaci tana tunani tabbas tasan babanta bayada kudin saya mata wasu sabbabin littafan balle tace masa wani abu nauyayyen ajiyar xuciya ta sauke tareda furxarda iska mexafin gaske daga bakinta sexy eyes d'inta ne sukayi jaaaaaa sosai tsabar tashin hankali da take ciki a hankali tafara takunnta me cikeda natsuwa tayi tafiyar 1 and half hour kafin ta tare napep ta shiga dan tsabar nisan wajen daman tayi tafiya ne xuwa inda xa'a dauketa a naira hamsin d'in basu dauk'i lokaci ba suka isa layinda xe sadasu da gidan ajiyeta yayi ya cire kud'in daga aljihun uniform d'inta ta bashi daga nan tayi tsaye a bakin tafkeken gate dake gidan tana jin yanda gabanta ke bugawa da sauri-sauri daura hannunta tayi a saitin heart d'inta tanajin yanda yake beating kamar xe fasa rigarta ya fito innalillahi......wa'inna ilaihi......raji'un ta furta a hankali voice d'inta na cracking sosai hawaye ne suka cika sexy eyes d'inta masu cike da eye lashes sosai hannunta ta daura akan beauty face d'inta tana share hawaye masu xafi da suke sauka daga eyes d'inta "allah........ka fitarda........ni......cikin wannan.......masifar danake ciki......" tafada wani mugun kuka me xafin gaske na sub'uce mata ganin batada wani dabara yasa ta tayi knocking d'in gate d'in an dauki lokaci kafin me gadi yaxo ya bud'e kofar yana mata kallon up and down cikeda mamaki yake kallonta nufar cikin gidan tayi tana gaida shi amsa mata yayi sakeda baki nan ta nufi cikin gidan dakyar ta gane parlourn gidan a parlourn duk ta samesu yana nan xaune giyoyi cike tafff a gabansa sai aikin sha yake "Assalamu...... alaikum........." tafada voice d'inta na cracking d'ago da kansa yayi yanason ganin wannan me daddadan murya wanda yasa shi jin wani irin feeling tun daga faratan kafarsa yaji wani shocking har xuwa kansa a kanta ya sauke shanyayyun sexy bold eyes d'insa masu wani irin ball me colour naban, wani irin bugawa taji heart d'inta yayi dariyar mugunta yayi tareda tafa hannu bottle daya ya dauka ya kafa a baki saida yasha half kafin ya koma juyawa kanta yana mata wani irin kallo na kwadayi daga ka kalleshi kasan ma'anar kallonda yake mata cikin voice d'insa me dadin gaske ya fara magana "yane....yan mata...kin dawo ne asaka miki abun dadin.......nasan sai kin dawo....toh karki damu yanxu xan miki.....aiki....me dadin gaske....wanda xe sakaki...sambatun dadi ki rud'e ki rasa inda xaki sa kanki.....i know you will...enjoy my dick......" yayi maganar yana lumshe ido tareda daura hannunsa a dick d'in shi yana shafata yace "ohhhhhhh sweet stick....don't worry yanxu xakaci abunda kakeso gashi....kana xamanka akaxo aka iske ka....." yafada yana kara lumshe shanyayyun sexy bold eyes d'insa wanda a wannan yanayinda yake ciki kallo daya xaka masa kasan babban tantiri ne shi......."yarinya ya bakice komai ba.....amma daga gani xakiyi mugun dadi...wallahi....." yafada yana lashe baki tareda daukar bottle d'in daya ajiye ya kafa a baki saida ya shanye shi tsapppppp kafin ya koma magana "koh har yanxu tsiyar taki tana tareda keee....." yayi maganar yana daura hannunsa a habarsa ,shiru tayi bayan buguwar gaba ba abunda heart d'inta keyi jikinta kuwa sai rawar sanyi take "ohhhh yarinya kixo muji dadi kinsan cewar *NIDA KE DOLE MUYI RAYUWA*........" sallamar shamsiyya ne ya katse shi daga maganarda yake cikeda kaskanci yake kallonta irin kallon rainin nan "uhhhm baby dama naxo ka bani number d'inka ne may be wata rana xan bukace ka kayi mun aikinda kayi mun jiya......" tafada tana wani fari da ido tareda neman waje ta xauna tana mik'a masa waya cikeda gadara da ixxah ya dauki lokaci yana mata wannan kallon mamaki lallai wannan bitch d'in batasan koh shi waye ba shiyasa ya dauki almost 15 minutes be tanka ta ba kafin ya fara magana "keeeee!!! yar matsiyata ki sani ni bana bin mace idan har nacita kuma koh fuskarta banason na kara gani.....dan haka pack you loads and live my house before na mayarda ke gawa yanxun nan...by the ubanki ne yaxama baby koh waye dahar xaki kira ni baby......ohhh my god dole ne inci uwarki dan naga rainin hankalinki ya tashi daga matsiyata xuwa waje na but don't worry i will teach you a good lesson fool......" buga kafarta tayi ta tashi tsaye ta rike waist d'inta kallon up and down take masa saida ta saita idonta cikin nashi kafin tace "wallahi kayi kad'an kana tunanin??....kaci banxa ne....ai wallahi baka isaba kasa a ranka _NIDA KAI DOLE MUYI RAYUWA_ dan wallahi koh sama da kasa xata hade sai munyi rayuwar har abada nida kai kuma maganar baka sex da mace sau biyu ka rubuta ka ajiye cewar ka gama amfani dani a karo na biyu.....xakasan ka bata wacce saita ja maka bala'i kuma ka shirya xama dani inba haka ba sai naxo a matsayin matar ubanka kaga nida uwarka mun xama daya kuma na hada kafada da ubanka....kuma abunka yacini....kaga xamuyi daidai........" wani mahaukacin mari bodyguard d'in shi daya ya wanka mata wanda yasa saida ta fadi kwance a hadadden chair dake parlourn tana rik'e gefen fuskarta, saida ta gama ganin stars da take gani kafin ta koma tashi ta rik'e waist d'inta tana wani fari da ido tace "hmmmm bana tsoron duk wani masifa daxe biyo baya nidai burina ka aminta muyi xama har karshen rayuwar mu ka shirya aure na nan da one week inba haka ba kuma xaka ganni kwance a kirjin ubanka......." takarasa maganar tana gyara xaman dan kwalinta xata bar parlourn da karfin tsiya ta bangaje firdausi dake tsaye tana kallon ikon allah ,tana fita yace wa guards d'insa "ku bita ku saceta kar kowa ya kara jin duriyarta a duniyar nan......." yayi maganar cikin ixxah yana kallon firdausi yace "hahhhha kinga koh kema idan na dandana miki wannan sweet stick haka xaki rikice kina neman kari....." yafada yana tashi daga inda yake dapppppp da ita ya isa yana had'eta da faffadar kirjinsa dan mutsu_mutsu tafara hada bakinsu yayi waje daya yana hadata da bangon parlourn bata bar motsa jikinta ba tana neman hanyar gudu janye bakinsa yayi yana xaro bindiga daga aljihun wandonsa ya daura mata a kai yana cewa "idan....kika koma.....tsinke mun jin dadi saina harbeki......" yana fadar haka ya mayarda bakinsa kanta ya dauki lokaci yana mata wani irin kiss me rikitarwa daga nan ya gangaro xuwa kirjinta yana matsa breast d'inta a hankali sosai yake lumshe sexy bold eyes d'in shi yana fitarda wani nunfashi a hankali ,yayi nisa sosai cikin romancing d'inta jin baxe iya daukar k'afarsa ba yasa ya rumgumota tareda daukarta cakkkk ya nufi bedroom da ita kuka tafara tana neman taimako nan ya daurata kan makeken bed d'in yana tsotse koh ina nata ya dauki lokaci yana romancing d'inta har yasamu ya cire uniform dake jikinta....... _08057761657 domin comment_ comment and share please 😘😘feebyrh [6/17, 11:03 PM] Feeby: ♣️♥️♣️ _*NI DA KE!!!*_ ♣️♥️♣️ ```♥️Dole muyi rayuwa.........♥️``` _By 😘😘feebyrh😘✍️_ page 8️⃣ Har yasamu ya cire uniform dake jikinta....kuka take tana turashi amma koh gixau beyi ba jin ta dame shi da kukanta yasa ya aika mata wani xaxxafan mari wanda yasata ganin stars a sexy eyes d'intsa Da tsananin fushi har sai da idanuwan shi suka kad'a yace" keeee ba'a yi min gardama ke bagidajiyar ina ce? Wacece ke waye uban ki da har xan nemi na kwanta da ke ki min gardama? Kin kawo kanki gidan da idan mace ta tako tazo baza a fasa cinta ba dan haka kema dole na ci ki". Hannu biyu ya sa ya yage rigar ta ya barta daga ita sai bra ya haye kanta ya kamo bobs d'inta yanq sucking yana lumshe ido. Ji yayi a duk y'an matan da yake kwanciya da su babu wacce nonon ta ya kai na yarinyar a dad'i. Runtse idanuwan ta tayi tana matsar kwallar axaba sosai wajen yake mata zafi yanda ya sa baki a wajen yake xuk'e su kamar da mugunta yake yin su". "Wayyo Allah na nono na xafi kayiwa.......girman allah ka barni wallahi jakar makaranta na naxo dauka......." cikin matsanacin kuka me tsuma rai tayi maganar janye bakinsa yayi daga breast d'inta ya koma kan bakinta ya kamo cute pink lips d'inta yana tsotsa kamar je cire mata lips ya dauki lokaci yana kissing d'inta kafin ya cire bakinsa ,voice d'inta cracking tace masa "dan allah kayi hakuri wallahi mutuwa xanyi......."tayi maganar tana dafe heart d'inta da taji yana beating da sauri_sauri kamar xe fita daga jikinta Ko sauraran ta bai yi ba ya gangaro da bakin shi kasan ta yana zira harshe yana fitowa. Vigina d'inta akwai test sosai fiye da sauran yanmatan shi. Jikin shi ne ya d'auki rawa yaji bananar shi na tsalle Allah-Allah yake a fito da shi ya afka mata". Shafe wajen da hannu yayi "uhmmm man banda garaje zaka ci har sai ka ji ka k'oshi and dajin wannan abun xeyi dadi sosai....... yafada yana lumshe sexy bold eyes d'inshi dakayr yake fitarda nunfashi wani irin abu yakeji a kanta wanda tunda ya fara sex,a duniya be taba ji ba ga wani irin dadi me wuyar misaltuwa da yake ji jiyake kamar xe shid'e tsabar rudewa Sosai ya jagwalgwalata son ranshi daga nan ya danna bananar shi ciki da k'arfi cike da mugunta cuz ta dame shi da kukan banza kamar ya kashe ta yake ji. Da iyakacin k'arfin shi yake turawa amma ina abun ta k'i shiga dai-dai da bakin bananar shi ma bai samu shiga ba balle ya sa ran xai shigar duka. Duk irin dabarar da yayi ya tura abun ya shiga yayi amma shiru babu kalar style d'in da bai yi ba har yana had'a xufa gashi ya kai limit d'in da ba xai iya hak'uri da mace ba". Mirginawa gefe yayi ya dafe kanshi cikin tashin hankali" wace irin halitta ce ita da idan ya danna bata shiga? Mata nawa ya fasa wasu ma zuruffff yake shigan su me yasa ita ya kasa shigar ta? Kukanta yake ji har ranshi ya ja tsaki yana cewa"idan kika koma mun kuka a nan wallahi sai na kashe ki muguwa kawai yar matsiyata yau koh ubanki da uwarki sukaxo nan dole su barni nayi abunda nayi abunda nakeso nayi dake matsiyaciya kawai yar matsiyata......" yafada yana ya fiddo waya ya hau neman layin doctor d'in shi ringing d'aya biyu ya d'aga yace" help". "Ka zo room d'ina yanxun nan ina neman ka worn you bana son b'ata lokaci kittttt ya kashe wayan ya juyo yana kallon yanda ta mak'ure a gure d'aya take ta xafffga kuka" ke yi min shiru kar ki cika min kunne". Jim kad'an sai gashi ya shigo cikin sauri yayi wajen khal. "Cikin izza khal yace" je ka duba min yarinyar nan ka gano mai yake hana banana ta shiga "and ko meye ka cire shi yanzun nan cuz am in need of her....." yafada yana murza joystick d'in shi dan tsabar axabar da take masa har wani zillo take da kanta lumshe sexy bold eyes d'in shi yayi yana cewa "doc kayi sauri mana kar in mutu..." ataikaice yayi maganar doctor ya dauki lokaci yana dubata kafin ya d'ago yana kallon khal yasa "boss na dubata tanada boriya ne sai an cire mata shi xaka samu damar amfani da ita......" dagowa yayi da kanshi yana kallonsa cikeda rawar jiki yace "cire shi please yanzun nan wallahi ina matukar bukace da ita...." cikeda kulawa ya koma kallonsa yace "baxeyu.....a cire wannan abun yanxu ba koma....kayi amfani da ita yanxu......" tsaye ya mike yana dafe forehead d'in shi "kanada hankali kuwa wallahi kayi kadan kace baxanyi amfani da ita yanxu ba koh ubanane nan wajen wallahi saina cita dan baxan iya jure feeling d'ina kanta ba......." kwalbar giyar dake gaban shi ya dauko ya kafa baki yana sha dasauri yana gama sha yayi wurgi da bottle d'in cikin tsawa da fada yace "kayi sauri mana.......banana na xata tsinke....idan banci wannan bagidajiyar yarinyar ba wallahi mugun feeling nakeji a kanta......" yayi maganar yana koma dauko wani bottle ajiyar xuciya doctor ya sauke yana kokarin bud'e first aid box d'in nan ya shiga bincike dafe kansa yayi yana furxarda iska me xafi daga bakin shi yace ."boss na duba ba allurar kashe xafi......" "ohhhhh my goodness ka cire abun a haka " "boss baxe yuba dan xataji xafi sosai......" "mtsww ka bani blade din in cire....." yayi maganar cikin matsanacin fada kamar xe tashi sama jiki na rawa doctor ya mika masa d'an karamin almakashin wanda ake yanke irin abun....karba yayi yana kokarin bud'e kafarta wani irin raxanan nen ihu tasaki tana rokonsa amma kamar kara xugashi take caka mata wukan yayi da karfi wani irin mugun ihu tasaki take jini ya balle yana xuba ajiyar xuciya ya sauke yana sauke boxer dake jikinsa haye gadon yayi yana saita bananarsa a gabanta da sauri doctor ya rik'e shi yana cewa "kayi hakuri please baka ganin a suma take ne kuma ba right side d'in ka fasa ba ka ji mata ciwo ne kawai......kaga fa yanda jini ya kufce mata please kayi hakuri ka barta......" yakarasa maganar yana kokarin janye shi daga jikinta "ka barni wallahi yau sai naci yarinyar nan idan banyi ba mutuwa xanyi ka barni xan bud'e wajen da kaina....." yayi maganar yanata safa da marwa kwalaben giya kawai yake dauka yana sha idan ga gama ya fasa a kasa surutai kawai yake dan tunda yake be taba wahala akan mace ba sai ita ,saif ne ya shigo d'akin jin hayaniya a dakin tun da dadewa yaxo yana jirin shi amma shiru ogan nashi ne fito rik'e da hannun yarinyar da ya dauko ya shigo dakin ya d'ad'e a tsaye awajen yana kallon khal kafin yayi gyaran murya yace "ranka ya dade ga yarinyar da kace na kawo......" cikin sauri ya xuyarda kan shi yana kallon saif cikeda takaici ya fara magana "saif anya kuwa kanada hankali wannan kwailar ce xanci yarinya da bako alamun nono inba yauk'i ba me xanci a nan....." yamutsa handsome face d'in shi yayi yana daura hannunsa a lallausan sumar kansa a furxarda iska me xafin gaske daga bakin shi ya daura da cewa "anya kuwa ka kalle wannan me kama da mayu kafin ka dauko mun ita....ina ganin duk yanda akayi yar mayu ce...cuz ba komai a jikint duk sun cinye....." yayi maganar yana kai hannunsa a dick din shi rikeshi yayi kammmm yanata xaro ido voice d'inshi na cracking tsabar feeling yace "ohhhh my god bansan inda xan saka kaina ba wannan jahilar taki ciyuwa amma yaxama dole nayi a hakan dan baxan iya cin wannan wacce mayu suka riga suka gama da ita ba......." yana karasa maganar yayi kan tafkeken bed d'in yana cewa "doc kayi sauri ka tayar mun da ita dan bana iya mu'alama da mace a sume...." yafada yana komawa kan saif yace "saif ka fitar mun da wannan yar mayun kafin in hallakata......" bangaren bodyguards d'in kuwa wa'inda suka fita nemo shamsiyya duk neman duniya sunyi mata amma koh alamun mutum basu gani ba a hanyar ,sun nemeta har sun gaji amma basu ganta ba dole suka hakura suka dawo b'angaren shamsiyya kuwa tana fita gidan ta hau motarda suka kawota sunyi tafiya me nisa sosai tafiyarda xe dauke su almost 1 hour wani kauye ne suka je wanda duk dutse ne sai kayi tafiya sosai kafin a iske gidan mutane wani bukka suka nufa itada wata tsohuwar mata shiga sukayi nan suka iske wani tsohon dattijo daga ganinsa kaga mara imani xama sukayi suna gaida shi amsa musu yayi yana cewa "khalil kikeso ki mallaka koh........" yafada yana kallon shamsiyya girgixa kai tayi alamun eh "hahahhhhhhh xaki samu biyan bukatar ki amma da sharad'i......" *manage please kuyi hakuri jina da kukayi shiru jiya banada caji ne shiyasa* comment and share please [6/17, 11:03 PM] Feeby: ♣️♥️♣️ _*NI DA KE!!!*_ ♣️♥️♣️ ```♥️Dole muyi rayuwa.........♥️``` _By 😘😘feebyrh😘✍️_ page 9️⃣ "Khalil kikeso ki mallaka koh....." yafada yana kallon shamsiyyar washe bakin shi yayi yana fashewa da wani mahaukacin dariya me ban tsoro,girgixa kai yai alamun eh "hahahhhhh xaki samu biyan bukatar ki amma da sharad'i....." yakarashe maganar tareda jijjiga wani abu me kamar gashi dake hannun shi yana wani surutai irin nasu na manyan bokaye"na yarda boka koh wanne sharad'i ne na amince...." voice d'inta na cracking tayi maganar tsabar tsoro dan kallo daya xakawa wa bokan kaji tsoro cuz kamar ba halittar mutane ne dashi ba....."xaki samo mana jinin mahaukaciya dashi xa'a maganin.....tabbas khal xe soki kuma baxe taba rayuwa babu ke ba _DOLE NE KUYI RAYUWA KEDA KHAL_ kuma kema baxaki taba iya rayuwa da wani namiji ba sai shi kin amince xaki iya??....." "na yarda na amince koh ma menene....." tayi maganar jikinta na rawa voice d'inta kuwa na cracking "yanxun nan babaken aljannu ke butar wannan jinin dan haka kiyi maxa ki kawo....." tashi tayi suna cin karo da tsohuwarda ta rako ta take suka bar wajen sunyi yawo sosai saida suka wahala kafin sukaga wani bola wanda wata mahaukaciya tayi runfa da ledodi da takarda da dai sauran abubuwan da baxa'a rasaba fitowa tayi dauke da rexa da ta saya a hanyarsu na neman mahaukaciya da wani dan karamin container wanda xa'a saka jinin nufarta sukayi itada tsohuwar da wani matashin saurayi wanda yake driving d'insu rike masu wannan mahaukaciyar yayi nan shamsiyya ta kama hannunta ta yanka shi sosai yanda jini xe fito da kyau kara container d'in sukayi saida ya cika tafffffff daga nan ya saketa suka kama hanya sun dauki lokaci suna tafiya kafin suka iso wajen daga shigar su dakin ta mika masa tareda xama a wani kwarya ya xuba jinin tareda dag'a kwaryan sama take wani irin duhu ya surmuke dakin yan surutai ya fara kafin ya sauko da kwaryan wani kwalba ne a kwaryar da magani a ciki mika mata yayi yana cewa "idan kika koma gida ki ebo garin wannan maganin ki saka a gabanki karki kuskura ki wanke kuma duk fitsarin da xakiji karkiyi har sai khal ya kusance ki dole ne yayi rayuwa dake nahar abada kema haka.........dole kiyi rayuwa dashi nahar abada....." yakarashe maganar yana sakin muguwar dariya...... b'angaren firdausi kuwa dakyar doctor yasamu ta farfado cikeda da maita khal ke kallonta lumshe sexy eyes d'inshi yayi tareda kai mata hot kiss a forehead d'inta yace "yarinyar kinci arxiki baki mutu ba dakin mutu hakanan xanyi amafani dake kuma daga gani gawarki xatayi dadi......." yafada yana lashe bakinsa,shiru tayi na tsawon mintuna tana naxari lumshe sexy eyes d'inta tayi tana fitarda hawaye nasu xafi sosai "tunda take a rayuwarta bata taba ganin mutum mara imani ba kamar khal ba mahalukin data tsana bayan shi.....bata karasa tunaninta ba taji saukar lips d'in shi akan nata ajiyar xuciya tasaki tana fashewa da kuka me tsuma rai lumshe ido yayi a.hankali cikin wani.irin yanayi mara misaltuwa dakyar ya cigaba da kissing d'inta dan ba kadan take rikita shi ba sam baya iya controling feeling d'in shi akanta hannunsa ya daura kan boobs d'inta yana kara runtse ido dakyar yake fitarda nunfashin wahala son ransa yayi jagula ta yaje fara sex da ita kenan yaji mugun tausayinta ya shige shi karo na farko da mace ta fara bashi tausayi kenan a rayuwarsa ta bariki cigaba yayi da wasa da ita har yasamu yayi realizing nan yatashi ya shirya xuwa gida ita kuwa yana fita daya daga cikin guards d'inshi yaxo ya bata jakarta tareda kudi a ciki neman uniform d'inta tashiga yi dakyar tasame su ta saka nan tabar gidan cikeda nadamar abunda ya kawota tana yiwa khal tsinuwa.......kasanta kuwa wani axabar xafi takeji ita duk abunda ta dauka khal ya rigada ya gama da ita ya rabata da budurcinta shamsiyya kuwa tun a mota tayi inserting d'in maganinda bokan ya bata....direct guest house d'in shi suka nufa....... umma ce xaune tana facing din malam tace "malam kenan kaidai baxaka taba yarda cewar wannan munafukar yarinyar ba karuwa bace......." sallamar firdausi ne ya katse mata maganarda take wani irin kallo ta aika mata tana cewa "tsohuwar karuwa ina kika tsaye.....inba iskanci ba me kika tsaya yi tun daxun da aka tashi makaranta....." damko wuyanta tayi tana aika mata wani xaxxafan mari da sauri malam ya tashi yna kama hannunta cikeda jimami yace "haba luba anya kuwa kinada hankali me tayi miki daxaki hauta da duka ai saiki tsaya kiji abunda ya tsayarda ita......" "mtsww rufa mun baki munafukin banxa kawai ai dama na dade da xargin kana lalata da ita kuma nasan soyayya kuke shiyasa baka ganin laifinta koh kadan.....kara shako wuyanta tayi tana cewa "ki fada mun gaskiya inba haka ba wallahi daga ke har malam din yau saina kashe ku ci nawa yayi miki......iyeeeeeh ??..." mugun kuka ne ya kufce wa firdausi ta rasa inda xata sa kanta wannan wanne irin rayuwa ne abu ya tashi daga mutanen waje a yau akan babanta ya sauka anya kuwa akwai hankali a tattare da umma…??kai gaskiya ina tantama cuz me hankali baxeyi wannan jahilcin ba malam kuwa suman tsaye yayi cikeda mamaki ya kalle luba yana cewa "luba ke wacce irin dakikiya ce.......yar cikina ce xan nema Allah ya sauwake mun da wannan.....kaxamin rayuwa......." headmaster ne ya fado gidan bako sallama rike waist d'inshi yayi cikeda masifa yana kallon umma babane yayi nasa magana yana cewa "headmaster lafiya ka fado mun gida kamar ba musulmi ba bako sallah kuma waya baka ixinin shigowa gidan......" d'aga masa hannu headmaster yayi yana cewa "dakata malam lokacinda akayi mun alkawarin cin yarka baka nan dan haka kayi mun shiru dan wallahi allah yau koh waye ya taru sai an biya ni kudi na inba haka ba kuwa a bani abunda nakeso....." "mtsssw rufa mun baki tsohun dan iska banda abunka waxeyi amfani da wannan karamar yarinyar ai dama kwada ka nayi mu ga idan kai dan iska ne sai gashi kuwa na gani kai tantiri ne......" dafe baki headmaster yayi yana cewa "ai kece tsohuwar yar iska inba haka ba wacce uwace xataje tallar yarta a aikata xina......dan haka wallahi sai kin bani kudi na inba haka ba kuwa yan sanda na waje sai in tura su su tafi dake......" jan hannun firdausi abbah yayi ya barsu nan.... khal ne ya fito sanye da jeans trouser da t_shirt hannunsa rikeda wayoyinsa cikeda ixxa da kwanciyar hankali yake tafiya har ya iso main part d'insu sallama yayi kafin ya shigo tafkeken parlourn xama yayi kasa kusada mahaifinsa cikeda girmamawa yace "dad gni...." murmushi dad yayi yana cewa "dama abunda yasa na kira nan shine batun aurenka yakamata ace xuwa yanxu ka fitarda matar aure......baxeyu mu xuba maka ido ba muna kallonka har yanxu baka fitarda matar aure ba....." ajiyar xuciya ya sauke yana cewa "dad gaskiya ban isa aure ba kuma koh na isa gaskiya ban tashi yin aure yanxu ba....." "khalil kenan toh nabaka nan da 2 weeks ka fito da matar aure....." dago da kansa yayi yana cewa "dad.....aure...fa" yayi maganar voice d'inshi na cracking "kwarai kuwa aure....dan nagaji da ganinka haka kai kadai fa allah yabamu matsayin da ai dolene muyi kokarin ganin kaima ka kaiga naka yayan......" "dad gaskiya ni......banada wacce nakeso amma xaku iya fitar mun da mata......." wayar dad din shi ne ta dau ringing receive na call d'in yayi a raxane ya mike tsaye.......... 😘😘feebyrh😘✍️ ♣️♥️♣️ _*NI DA KE!!!*_ ♣️♥️♣️ ```♥️Dole muyi rayuwa.........♥️``` _By 😘😘feebyrh😘✍️_ page 1️⃣0️⃣ A raxane ya mik'e tsaye "what an sace ta innalillahi wa'inna ilaihi raji'un......" cikeda tsananin mamaki da bacin rai yayi wannan maganar yana jiran amsarda xa'a bashi"kwarai kuwa alhaji mun tashi da safen nan ba khairat a gida kuma inada yaki nin cewar wanda ya saceta yayi repine d'inta ne yakoma sace ta......."voice d'in shi na cracking yayi maganar ajiyar xuwa dad d'in khal ya sauke na takaici yace"yanxu alhassan ba wanda yaga shigowarsu gidan.... "abunda sukayi amfani dashi da farko shi suka sake amfani da...... "innalillahi wallahi nadau alkawarin koh waye wannan mugun sai na nemo shi kuma xa'a masa hukunci daidai laifinsa......please ka kwantar da hankalinka insha allah xata bayyana" nauyayyen ajiyar xuciya ya sauke yana dafe kansa cikeda da takaici d'an murmushin mugunta khal yayi yana xura xaraxaran faratansa cikin lallausan sumar kanshi me laushi da sheki "hhhhhh kadan ka gani sheikh....sai an kama more yark'a xaka sani......." yayi maganar a cikin heart d'inshi yana kara yin dariyar mugunta tashi yay yana cewa "dad inason in tafi office ne...." "alright son allah ya taimaka and don't forget to think about our issue cuz xan iya hadaka da duk wacce nakeso......" murmushi kawai yayi ya fice daman anata jiransa a guest house d'inshi kuma bukace yake sosai da kayan mayensa be dauki lokaci ba ya isa dayake shi ke driving d'in kamar xe tafi sama haka yake tuk'i daga shigan shi gidan guards d'inshi suka shiga gaida shi cikeda girmamawa daga musu hannu kawai yayi nan ya xarce main parlourn xama yayi a tafkeken royal chair dake parlourn yayi crossing kafarsa daya kan daya yana bubbugawa a hankali cikin yan sakanni aka cika masa gaba da giyoyi tareda sauran kayan maye take ya hau shan su saida yasha 5 bottles kafin ya dago kansa yana cewa "where is the bitch??…..." ataikaice yayi maganar yana dauko wiwinsa lighter aka kunna masa nan ya shiga jan wiwin yana furxarda hayaki cikeda jin dadin rayuwarsa yake furxo hayakin daya daga cikin bodyguard d'inshi ne daya ya fito rikeda gashin kan yar sheikh wanda yaketa sheke a gaban khal ya direta cikeda ixxah ya tashi tsaye yana mata wani irin kallon lafiyayyen mari ya aika mata tareda shak'o wuyanta ya rik'e da karfi "yar gidan sheikh alhassan kinyi tunanin ana ja dani ne kinci arxiki bana hawan mace sau biyu dana tarwatsa miki rayuwa amma fa don't think kin tsira cuz yau xa'a miki lafiyayyen aiki wanda sai kin jinjinawa wa'innan maxaje daga karshe kuma in kashe ki na kashe banxa ba abunda uban ubanki ya isa yayi balle ubanki dan daudo....dole kuyi rayuwar jin dadi da yarana...."cewar khal yana kai hannun shi ya dauko giya bud'e bakinta yayi yana cewa "taste this alcohol nasan baxakiyi saurin gajiya ba.....kuma xakiji dadin.....rayuwar ki...sosai......" lashe cute pink lips d'inshi yayi yana lumshe shanyayyun sexy bold eyes d'inshi masu dauke da blue ball masu kyau sosai "yar matsiyaci kinci arxikin na xubda ruwan ishinki da nakeji amma badamuwa dan yanxun nan duk yara na xasu xubarda nasu ishin ruwan a kanki dan haka ki bud'e bakin ki da kyau kisha wannan daddadan alcohol yanda xakiji sticks d'in sosai a kanki......." kauda kanta tayi tana faman kuka da karfin tsiya ya riko kanta ya bud'e bakinta sosai jin take kamar bakinta xe b'are biyu tsabar axaba kafa mata bottle d'in yayi yana murmushin mugunta dakyau ya tura mata bottle din saida ya tabbatar da tasha half bottle d'in na giyar kafin ya saki bakinta yana mata wani irin kallo tayarda ita yayi nan tashiga tafiya tana tangad'i sai sututai take kallo daya xaka mata kasan a buge take cillata yayi kan tafkeken bed d'in na dayan bedroom nan ya fito ya tura daya daga cikin yaransa firdausi ce xaune a dan karamin katifarta sharan kwalla take ta faman yi kasanta ne keyi mata mugun ciwo lumshe sexy eyes d'inta tayi tana cije cute lips d'inta hawaye ne masu xafin gaske ke fita daga idonta "shikenan wannan axxalumin ya rabani da budurci na na shiga uku na ya nakkasa mun rayuwa allah ya isa tsakanina da kai macuci kawai......." tafada matsanacin kuka na kufce mata umma ce ta shigo dakin tsaye tayi ta kalleta dakyau tana cewa "toh yar munafuka ba'a daure ni balle ki xauna xaman sarauta dan haka kafin inci uwarki ki tashi kixo kije dibo mun ruwa......" "umma wallahi banada lafiya...." tayi maganar voice d'inta na cracking shewa umma tayi "hhhhh aikuwa kadan kika gani koh laulayi kike wallahi dole sai kinje kinyi mun bauta...inba haka yanxun nan xan xauna a ruwan cikin ki....shashasha kawai matsiyaciya....." dakyar tasamu ta d'aga daga xaunen da take a haka ta fito tsakiyar gidan ta dauko abun dibon ruwan........ khairat kuwa yar alhassan tun tana gane abunda suke mata harta daina gane inda take kwance take kamar gawa koh matsi batayi maxa sunfi goma wa'inda sukayi amfani da ita doctor ne gabanta yana mata dinki dan sun yagata sosai kwananta biyu a gidan khal kafin taji sauki nan suka mayarda ita tareda yi mata mugun gargadi *BAYAN SATI BIYU* Khal ne xaune gaban dad d'in shi kallon shi yayi cikeda kulawa tareda sakin lallausan murmushi yace "khalil nasan baxakiyi mun musu a wannan alherin hukuncin dana yanke maka....." sunne kai yayi k'asa heart d'in shi na masa wani irin kuna tabbas yasan maganar auren ne dad xeyi masa kuma shi baya son aure a yanxu dan yaso sai yagama cin duniyar shi da tsinke before yayi batun ajiye iyali "insha allah dad...." ataikaice yayi maganar "alhamdulillah nasan xakayi alfahari da wacce naxaba maka a matsayin mata yar mutunci ce kuma xaka samu lada sosai idan ka aureta....." dan xaro ido yayi yana mamakin kalaman dad mom ce tayi murmushi tana cewa "kwarai kuwa alhaji nasan khalil xeji dadin wannan hadin sosai...." "dad wacece wannan...." "yar gidan alhassan ce wato khairat....." xabura yayi ya mik'e yana wani irin huci "dad kasan kuwa wacece wannan yarinyar, yarinyarda aka gama yiwa fyade dad koh a lahira banason ganin me kama da wannan yarinyar please dad mubar wannan xancen....cikin tashin hankali yayi maganar yana jin wani irin bugawa da heart d'in shi keyi furxarda iska me xafi yayi daga bakinsa yana hadiye wani kololo daya tsaya masa a yuwa "khalil na rigada na yanke wannan hukuncin kuma ni ba karamin mutum bane balle ka raina mun hankali aurenka da khairat anyi angama nan da 1 week xa'a daura muku aure dan haka ka fara preparation.....dan dole ne kuyi rayuwa........" _gaskiya naga kun rage comment da sharhi idan banga comment ba gaskiya xan bar typing din😎_ ♣️♥️♣️ _*NI DA KE!!!*_ ♣️♥️♣️ ```♥️Dole muyi rayuwa.........♥️``` _By 😘😘feebyrh😘✍️_ *_Dedicated to KHAUSAR SALIS USMAN Marubuciyar 🍃🌹🍃🌹COUSIN D'INA NE 🍃🌹🍃🌹heart you so much dear Allah yabar xumunci😘_* page 1️⃣1️⃣ "Khalil na rigada na yanke wannan hukuncin kuma ni ba karamin mutum bane balle ka raina mun hankali aurenka da khairat ka dauka anyi an gama cuz nan da 1 week xa'a daura auren dan haka ka fara preparation....don dole ne kuyi rayuwar......aure...." yana fad'ar hakan ya fice yabar khal da mom d'inshi xaune jugummmmm sak'e baki khal yayi galala yana daura hannunshi a kumatun shi yayi tagumi lallai wannan yarinyar ta gama dashi yama xa'ayi ya aure ta me xeyi da ita shida a rayuwarsa baya iya hawan mace sau biyu shiyasa ma sam baya kaunar yin aure in fact me ma xeyi da khairat shi ba abunda ke burgeshi da mace har yaji feeling d'inta inba virginity ba lallai xe nuna mata shi cikekken dan duniya kuma saitayi dana sanin sanin shi a rayuwarta me xeyi da wannan bitch bayan ya rigada yaci abunda yakeson ci babban kaskanci ma yaransa duk sun gama cinta balle yasa ran xe iya ajiyeta a matsayin me bawa karen gidan shi abinci by the way koh mummunan fuskarta baya son gani duk a cikin heart d'inshi yake wa'innan surutan "me....xanyi da.....wacce duk maxa....sun gama....cinta....wallahi koh duniyar nan xata hade waje daya......baxan iya auren khairat ba.......mexanyi da wannan kwailar...wacce koh breast d'in arxiki...batada...." a fili yayi wannan maganar yanata huci surutai kawai yake ya manta mom na gaban shi dafe shoulder d'in shi mom tayi tana gyaran murya kafin tace "cool down son baxamu taba yi maka xabin da xe cutarda kai ba karka manta kaifa dan mune daya tilo toh meyasa xamu xaba maka abunda xe cutarda kai....??koh wanda be dace ba..." in cool voice tayi maganar alamun rarrashi "mom wallahi da in aure wannan yarinyar gwanda na kashe kaina...maxanyi da ita infact nifa ban ma tashi aure ba kuma duk kuka kuskura kuka aura mun ita wallahi sai na kasheta kuma na kashe banxa......" cikin tsananin bacin rai yayi maganar cuz idonsa ya rufe yake yama manta dawa yake magana "meye haka khalil kanada hankali kuwa……?meke damunka koh ka fara shaye shaye ne.....wannan ba halinka bane khalil...... xama yayi ya dafe forehead d'in shi daga baya kuma ya xura faranta hannunsa cikin lallausan gashin kanshi "khalil kasani mahaifinka baya magana biyu dan haka gara kayi hakuri ka rungumi naka kaddarar......." ajiyar xuciya ya sauke kafin yace "shikenan mom and please kiyi hakuri idan na bata miki rai......" dan murmushi tayi tace "bakomai dan lale na.......furxarda iska ne xafi yayi daga bakin shi nan ya tashi yabar gidan cikin kankanin lokaci ya isa guest house d'inshi xama yayi yana crossing din kafar shi me kyaun gaske daya kan daya tagumi yayi yana naxarin abubuwa da dama yana tunanin yanda xe bullowa lamarin cikin yan mintoci aka cika masa gaba da kayan mayen sa saman wani hadadden center table me kyau sosai bottle d'in giya daya daga cikin yaran shi ya mika mi shi karba yayi ya kafa kai seda ya tabbatarda ya shanye shi tsafffff kafin ya dire bottle din yana miko hannu alamun a bashi wani haka yayita sha manya bottles 5 yasha sai yan kanana 3 nan aka mika masa allura yayiwa kanshi yasha packet d'in kwaya yafi ashirin dan a tunanin shi xasu sa yabar jin bakin ciki da yakeji amma koh kadan ba abunda ya rage daga abunda yakeji wani mahaukacin dariyar takaici yayi yana cewa"wai ni khalil ni xa'a aurawa wannan jahilar mexanyi da ita mexanci a cikinta nifa baxan iya auren wacce na lalata ba balle wacce wasu suka mora wallahi duk sukayi gangancin aura mun ita sai na kashe ta.....kuma daga baya nabar kasar gaba daya......" yakarashe maganar yana sakin lallausan murmushi lumshe sexy bold eyes d'inshi yayi yana murxa joystick d'inshi take yaji matsanacin feeling ya addabe shi d'an furxarda xaxxafan iska yayi daga bakin shi jin yayi ba wacce yake kwadayi sai firdausi don ba'a taba yarinyar ta bashi wahala ba irinta daga yaran ministers har xuwa senators da governors ba wacce beci ba kuma ba wacce ya wahala a kanta sai ita dauko phone d'in shi yayi ya kira number saif bugu biyu akayi receiving "saif.....yarinyar da kamarda gida jiya nakeso ka kawo mun yanxu....." yana fadar hakan ya datse wayar yana cigaba da shan wiwin da ke hannun shi ajiyar xuciya ya sauke tareda lumshe sexy eyes d'in shi ba abunda yake gani a cikin kwayar idonsa sai haddadun breast d'in firdausi d'an murmushi yayi tareda cewa "yau dole ne inci ki cuz inada mugun kwadayinki wallahi.....kuma da dukkan alamun...xatayi mugun.....dadi..." yayi maganar yana lashe pink lips d'in shi sake dauko phone d'in shi yayi ya kira wani number "hello boss fatar kana lafiya......wani me wani irin haukataccen voice ne yayi wannan maganar wanda nima kaina saida na tsorota irin voice d'in mutunen nan ne marasa imani wa'inda basada tsoron allah koh kadan a xuciyar su "loko...inaso kaje ka sace mun yar gidan sheikh Alhassan gidana na horon mata nan xaka kaita koh gawarta karka yarda ta koma fitowa daga gidan kuma duk wanda yayi gangancin hanaka daukarta ka hallaka shi......but loko banda kisa....bance ka kashe kowa.....yanxun nan xan tura maka kudinka......" "ok boss karka samu damuwa angama......" katse wayarsa yayi tareda sakin murmushin mugunta yace "dani kuke wasa yanxu aka fara wasan......." bangaren firdausi kuwa dakyar tasamu ta gama dibo ruwan ta kwashi wankin maryam dana sauran yaran gidan ta wanke si tsaffffff daga nan taje ta watsa ruwa dakyar kwanciya tayi rufda ciki xaxxafan hawaye na sauka daga sexy eyes d'inta nauyayyen ajiyar xuciya ta sauke "anya kuwa xan kai gobe da wanne masifar xanji dana wannan macucin wanda ya rabani da budurcina koh dana umma....nikam yaushe ne xan samu gata a rayuwata.....jin tayi an danneta sosai dakyar tasamu tasaki raxanannen ihu shako wuyanta tayi da karfi tana buga ruwan cikin da duk karfin ta "kee!!!……… a raxane ta dago idonta da yayi mugun jaaaaa tana kallon umma cikeda tsoro "wallahi yau koh ubana xe tashi daga kabarin sa wallahi dole kije nemo mun kudi don xan iya kasheki....in baki kawo mun kudi ba yau......." tayi maganar tana xaro mata ido,voice d'in firdausi na cracking tace"toh umma wallahi xanyi......" tafada cikin kuka sakin wuyanta umma tayi tareda rik'e waist d'inta tace "keee yau ba wasa a cikin lamarina koh da ta gidan kashi xa'a ciki ba ruwa na idan baxaki ciyu ta gaba ba ki bada ta kashi nidai fatana ki kawo mun kudi......." tana fadar hakan ta fice xaune firdausi tayi tana kuka saida taci kukanta me isanta kafin ta tuna da kud'in da khal ya saka mata a jaka tunani tafara koh tabawa umma kudin ta huta amma tasan halin umma idan ta bata kudin xata iya k'ara lula mata wani karyan wajen babanta. hakanan ta tashi ta dauko bandur daya na kudi yan dubu daya daya ne dubu dari ne ciffff soke shi tayi a xaninta nan ta fita tabar gidan..... shamsiyya kuwa yau ne xuwanta gidan khal kashi na biyu dan tayita xuwa ba'a bari ta shiga wani inyamuri ta iske a gate d'in shike duty gaida shi tayi tana kokarin kutsa kai cikin gidan wani axabar fitsari takeji ji take kamar maranta xe fashe "ka dawo yau kuma koh......d'an tabe baki tayi tace "yau ma d'in baxaka barni in shiga bane....." "eh se ka bani abun dadi da xakabawa oga nima inci...inba haka ba baxan barka ka shiga ba....." "mtsssw kaga malam nidai ka barni in shiga wallahi mugun fitsari nakeji....kuma ma matso kaji......" tayi maganar cikin voice d'inta kamar xatayi kuka "eeeehhhh mexaka gaya mun...... "so nake inga oganka kuma akwai abunda nakeso ka saka masa a abunda yake sha.......xan baka duk abunda kakeso...." "ohhhhhhh wooo no kasan oga baya badaya mutunshi xe iya kashe mutu one time oga ba tsoro god a heart nashi " "no karka damu xan baka kudi sosai....." "ohhh money nawa xaka bani..." "xan baka five million....." "heeeeee god forbide bad thing mexanyi da five million xan sa kaina a risk ne fa ka kara de......." "karka damu idan na aure oga xan baka sauran kudin...." "no nima sai ka bani nayi taste abunda xaka bawa ogo before na yarda...." "ok naji amma sai na fito wajen ogan naka....." "a'a banaso ka bari ni na fara kafin ogo eeeehh but oga ba bayason old yafiso new wanda koh finger be shiga ba...." "nasani....." "ok yanada shooou da ka sani oga baya cin old amma fa inkin shiga karki nuna kin san john....." "nasani baxan nuna masa....." "ok amma seka berni nayi romance naka ko breast ne inyi sucking.." dan guntun tsaki ta saki dan bala'in haushi yake bata ji take kamar ta kashe shi yanke shawarar barin kawai yayi romance d'inta tayi d'on tsayuwarda take wajen fitsarin na koma kamata ne bud'e mata gate d'in yayi nan ta kutsa kai direct boys quarters yayi da ita bayan ta shiga dakin nasa ya mayarda door ya rufe yana sakin baki kallo tabi dakin dashi girgixa kai tana cewa lallai idan na samu khal na warke jibi koh dakin yaransa ma kamar dakin wani babban ma'aikaci koh babban da kasuwa rage mata kayan jikinta ya shiga yi yana kai hannunsa a waist d'inta xe cire skert d'inta tace "a'a bamuyi haka dakai ba bakin breast kawai xaka tsaya...." "banaso in aka ne ka wuce kawai ni inaso inga komai ne..." ganin batada wani hanya yasa ta sakar masa jiki kawai ya cire har skert d'in kwanciya tayi s hadadden bed d'in shi nan shima ya koma xindir yana kallonta sai washe baki yakeyi yace "kai matan ogo kanada kaya dadi fa...." "mtsssw naji nidai kayi abunda xakayi in wuce....." tafada dan mugun haushi yake bata ji take kamar ta shake shi ya mutu. romancing d'inta ya fara yana wasa da ita sosai dannata yayi da duk karfin shi dama irin maxan nan ne masu k'irar karfi bananar shi ya saita yana kokarin fara sex da ita wani raxanannen ihu tasa ki tana hana shi hade bakinsu waje daya yayi ya koma dannata dakyau yanda koh motsi baxata iya yi ba cikin sauri ya shiga yi mata aiki yana ta surutai "ohhhh my wife you are to sweet my love ohhhhh i love...you....." cikin voice d'in wahala tace "i love you to my john....." tayi maganar a kasalance ya dade kanta kafin yayi realizing sauka kanta yayi ya rungumeta "my baby i really love you...." yayi maganar yana kai mata hot kiss a forehead d'inta "love you more sweetheart.....tayi maganar cikin shagwaba tana wani irin narkewa a jikin shi "my john please karka barni wallahi ina bala'in kaunarka.." "my wife _NI DA KE DOLE MUYI RAYUWA......_ duk wanda yace baxamu yi rayuwa ba sai na kashe shi........... _comment and share please_ ♣️♥️♣️ _*NI DA KE!!!*_ ♣️♥️♣️ ```♥️Dole muyi rayuwa.........♥️``` _By 😘😘feebyrh😘✍️_ 1️⃣2️⃣ "honey _NI DA KE DOLE MUYI RAYUWA_.......duk wanda yace baxamuyi rayuwa ba sai na kashe shi.....koh waye ne kuwa..... cewar john yana sakar mata lallausan murmushi ajiyar xuciya ta sauke tana jin son sa da kaunar shi na ratsa duk part na jikinta murmushi ta mayar masa tana lumshe eyes d'inta cuz ba karamin wahala taci a hannun shi ba "sweetheart please karka barni walllahi baxan iya rayuwa ba kai ba please....." tayi maganar voice d'inta na cracking alamun xatayi kuka "ohhhh no sweetheart nima baxan iya rayuwa babu ke ba...." yafada yana marairaice murya firdausi kuwa tana fita gidansu gabanta yayi matsanacin bugawa sanadiyar motar da ta gani tayi parking a kofar gidan da gudu ta juya xata koma cikin gidan bud'e murfin motar saif yayi yana kokarin kutsa kansa cikin gidan umma dake tsaye a tsakar gida ta ga dawowar firdausi sai haki take tab'e baki tayi tana cewa "keeee lafiya kika wani dawo daga fitar ki...." haki kawai take bata samu damar bawa umma amsa ba daka mata tsawa tayi wanda saida yasa ta firgita jiki na rawa ta nunawa ummu kofar dogon tsaki taja tana cewa "mtsssw anyi matsiyaciyar yarinya a nan wajen....." takara sa maganar tana nufar kofar karo sukaci da saif a bakin door d'in washe baki umma tayi tana cewa"lafiya dai bawan allah in kira maka ita ne...... dan murmushi yayi yana sosa kansa yace "eh dama inason yin wani magana ne da ita....." "ayyah badamuwa bari taxo saiku gama maganar idan ma binka xatayi badamuwa...." tafada tana kara washe baki ,dan murmushi kawai saif yayi umma na komawa cikin gidan ta jawo hannun firdausi tana cewa "matsiyaciya wacce batayi gadon arxiki ba yanxu kina ganin wannan dallelen motar daga ganin wannan mutum kinsan me arxiki ne shine zaki mun tsiya idan baxaki ba wallahi xan kawo masa maryam.....cikin kuka firdausi tace "wallahi umma ba mutumin arxiki bane malalaci......." tafada tana kuka"kinji mun yarinya ai ni nafison malalaci dan shi xe baki kudi idan ma da xancen aure yaxo wallahi korar sa xanyi.....dan haka ki natsu muje.....tafada suna isa bakin door d'in sakin hannunta tayi tana washe baki kamar wata sauna tace "gata xaku iya tafiya sai kun dawo idan ma kwana xata taya ka badamuwa nidai fatana ta dawo mun da d'an taro da sisi.... takarasa maganar tana sakin murmushi "insha allah yanxun nan ma xamu dawo....yafada yana bud'e motarsa xaro ido firdausi tayi tana kokarin janye jiki ta gudu umma ta riko ta a kunnenta tayi mata rad'a tana cewa "wallahi kika kuskura ya neme abu wajenki kika hana mishi wallahi sai na kashe ki..... sakin baki tayi tana murmushi sanadiyar kudin da taga ya dauko bandur uku na mik'a mata tun kafin kudin su iso tayi saurin sa hannu ta xapce da kanta ta saka firdausi a mota nan ta koma gida tana ta faman ihu firdausi kuwa tunda suka hanya taketa faman kuka har suka iso a xaune suka iske saif wani irin mayen kallo yake binta dashi saida ya lumshe shanyayyun sexy bold eyes d'inshi kafin ya lashe baki yace "ohhhhh yarinya me kayan dadi.....gaskiya kinyi kokari fa kece yarinya ta farko a rayuwata data bani wahala wajen cinta....." yayi maganar yana dauko bottle d'in giya ya kafa a baki voice d'inta na cracking tace "macuci kawai bayan ka rabani da kimata ta ya mace ka rabani da budurcina toh mekakeso inyi maka axxalumi kawai macuci......wani lafiyayyen mari ya aika mata yana sauke ajiyar xuciya a hankali yace "karya kike niba macuci bane uwarki ce dai macuciya dan da bata dauki cikin ki ta haifeki ba da ba'a cutar dake ba.....dan haka karki koma bud'e wannan stupid bakin ki kiyi mun maganar banxa dan xan iya kashe ki a nan ba abunda ubanki koh uwarki suka isa suyi......by the way me kike nufi ne…??ke kina nufin kinyi dadin da xan iya cinki sau biyu ne koh kuwa kin kai matsayinda xan taka ki sau biyu??....toh ki rubuta ki ajiye khal baya cin mace sau biyu..!!! yayi maganar yana sake dauko glass cup dake dauke da captain jack ya kafa a baki saida ya shanye shi tasss kafin ya dora da cewa "kuma idan kikayi iskanci sai na bugarda ke kafin inci ki dan haka yarinya ki kama kanki.... "saif xaka iya tafiya xan nemeka anjima......janta yayi xuwa tafkeken bedroom d'inshi drawer ya bud'e ya dauko bindiga ya ajiya "idan kikayi mun musu nan wajen xan harbe ki...."yafada batareda ya dago ya kalleta ba dogon numfashi taja tasauke tabbas tasan khal xe iya abunda yace dan ba imani ne a xuciyar shi ba xindir ya mata haihuwar uwarta ya cillata kan bed d'in kafin shima ya hayo bed d'in daidai kunnenta ya kai bakin shi yace"banason jin bakin ki ihun dadi kawai na yarda kiyi..... yana fadar hakan ya hade bakinsu ya dauki lokaci yana kissing d'inta kafin ya gangaro xuwa breast d'inta sosai suke rikita shi dan tunda yake a rayuwar shi babu breast ya daga masa hankali wanda yakai mata lumshe ido kawai yake yana fitarda numfashi sama_sama yafi karfin 1 hour yana shan boobs d'inta jin ya fara losing control yasa ya fara saita dick d'in shi xuwa cikinta ihu ta kurma jin yana tunxurata sosai dan axabar ciwo takeji cuz har yanxu wajen bala'in xafi yake mata dogon tsaki yaja yana cewa "waike meke damunki ne kina hauka wallahi yau saikin cire abunda kika sa a gabanki inba haka ba in kashe ki....ya karasa maganar yana tashi daga kanta hannunsa yakai ya kunna bed side lantern tashi yay ya dauko first aid box ya bud'e ware kafarta yayi yashiga daka mata almakashin yana faffasata ihu take dan ji take kamar ranta xe fita yana cikin caccaka almakashin ne yaji wani abu yayi kara ya balle be ankara ba kawai yaji jini ya wanke masa fuska dagowa yay tareda fasa wani uban kara da sauri ya fada toilet ya wanke jikin ya fito ya sameta kwance sai kukan axabar xafin da takeji a kasan kawai take wani mahaukacin mari ya aika mata yana cewa"yar tsiya kawai maxa ki tashi kibar gidan nan inba haka ba wallahi yanxun nan kashe ki xanyi.....yafada yana barin daki saida yakai bakin door d'in ya juyo ya ce "karki yi tunanin na barki xan koma waiwayenki.......yana fadar hakan direct yabar gidan ma gaba daya tashi tayi tanata faman kuka dakyar ta shirya tabar gidan khal kuwa direct gidan su ya nufa yana shiga part d'inshi phone d'in shi ya dau ringing ganin me kiran shi ya shi sakin lallausan murmushi yana receiving na call d'in "hello loko angama ne……?" "a'a boss wallahi yarinyar bata gidan...." "tsittttt ina taje.....?" "boss banada labari amma karka damu xan cigaba da bibiya..... katse wayar shi kawai yayi dan haushi nacin shi over saida yayi wanka yayi sallah kafin ya nufi part d'in mom d'in shi kwanciya yay yana daura kansa a cinyarta marairaice fuska yayi yana cewa "mom har yanxu wai kuna kan bakan ku……??" "sosai ma kuwa yanxu ma haka amaryar ka suna hanyar xuwa dubai xataje hadowa kanta lefe itada mom d'inta daga nan kuwa su wuce india wajen siyo kayan furniture...... dan tsaki yayi yana tabe bakin shi "and kuma dad dinka yace idan ka dawo kaje ka xaba daya daga cikin gidajen dake GRA..... "mom no need of that duk wanda yayi masa a sakata kawai......dan murmushi kawai tayi......... _*BAYAN AUREN KHALIL DA KHAIRAT*_ anyi shagalin biki yanda ya dace an kashe kudi inda yau kwana uku kenan dakai amarya amma ba alamun ango har yau. khairat ce xaune tana facing d'in wata da alama kawarta ce cikeda kulawa wannan kawar tata ta kalleta tana cewa "khair kin nace inxo toh gashi naxo sai ki bani uwarda xaki bani....." dan murmushi tayi tana cewa "kawata kenan wallahi kawata ina cikada tashin hankali....." dan xaro ido kawar tata tayi tana cewa "tashin hankalin meye kuma kawata hmmm gara ki kwantar da hankalinki dan kekam kinyi dacen miji wallahi nima ina rokon allah ya bani irin.....bata karasa maganar ba khairat toshe mata baki tana cewa "hmmm meena karki soma dan ba'a fuska ake sanin halin mutum ba....." "hakane amma gaskiya kowa ya shaida khalil mutumin kirki ne kuma koh wacce mace tana fatar tasame shi a matsayin miji ba shakkah khalil namiji ne na gari......" "nidai ba nan ba shawara nake nema meena..." kara mayarda hankalinta wajen khairat tayi tana cewa"shawarar me kawata……??" "wallahi tunda akayi aure na da khalil be taba leko gidan nan ba.....ajiye mun wani kawai yayi duk abunda nake bukata yabani.....kuma wallahi allah ya daura mun mugun son shi.....amma shi koh ganin fuskata baya kaunar yi.....takarasa maganar kamar xatayi kuka "subhanal kawata ya akayi kika bari hakan ya faru...... "hmmmm meena baxaki gane ba khalil ya wuce duk inda kika san shi.... "toh nidai na abunda xance sai dai ince kicigaba da rokan allah ubangiji yayi mika maganin wannan lamarin...." "inayi kuma xancigaba dayi insha allah....." khal ne ke driving cikin kwanciyar hankali yake tuk'in wani bangaren xuciyar shi xafi kawai yake masa har yayi gaba ya tsaya sanadiyar wata hallita daya gani ta bala'in rud'a shi ajiyar xuciya ya sauke ya daura hannun shi saitin heart d'in shi yana jin yanda mashin sonta da kaunarta ya soki xuciyarshi reverse yayi yaxo daidai saitin ta lallausan murmushi ya sauke yana sakin ajiyar xuciya ,wata matashir budurwa ce wacce baxata wuce 25_26 years ba tsaye take sanye da hijjab har kasa fara tsallll siriri ya wacce batada jiki "assalamu alaikum...." yafada cikin daddan voice d'inshi wanda yasata lumshe ido dan ba kadan ya rikita ta ba saida ta dan yi jimmmm kafin ya amsa masa "baiwar allah lafiya kike tsaye a nan....?." dan murmushi tayi tareda yin fari da ido tace "abun hawa nake nema....." "idan badamuwa xan iya rage miki hanya...... dan murmushi tayi tana cewa "a'a gaskiya idan babana ya ganni duka xeyi mun wallahi.......dan murmushi yayi tareda girgixa kai lallai yasamu irin macen da yakeson mallaka a matsayin matar aure haka yakeso mace me mutunci yar gidan tarbiyya "baiwar allah amma da kinyi hakuri......na sauke ki inda xaki nima ai inason ganin abban naki dan muyi magana......" "hmmm kaga mallam daka tafi kawai dan ni bama gida xani ba...... tafada cikin irin voice d'in jan hankali "noo gaskiya yakamata ki shiga na rage miki hanya......" "toh xan shiga amma dai gaskiya wannan ba tarbiyya gidan mu bane..... tafada tana kokarin bud'e door d'in motar ta shiga wani daddan kamshi be ya bugi hancinta da sanyin ac dake tashi daga motar "haka akeso ai yana daya daga cikin abunda yasa na mayarda hankalina a kanki.....cuz daga ganin ki anga yar gidan mutunci ammm ya sunan ki??.... murmushi tayi ta kara kashe murya tace "salmat...... "masha allah ni kuma khalil..... yafada yana kallonta girgixa kai kawai tayi mika mata wayar shi yayi yana cewa "salmat can i have your contact......??" "no gaskiya idan abba yaji ina waya da namiji gaskiya xeyi mun fada idan ma banyi arxiki ba duka na xeyi...... "oooo ba'abnda xeyi miki insha allah....." alright.... tafada tana karban phone ta saka number ta tafiyarda sukayi be dauke su lokaci ba suka isa nuna masa wani gida tayi ya ajiyeta fita tayi daga motar tana masa godiya juya motar shi yayi yana godewa allah daya bashi irin macenda ya dade yana nema dan tunda yake a rayuwar shi be taba haduwa da mace yaji yana sonta ba sai ita dole nema ya koma gida ya sanarda dad d'in shi.......ita kuwa tana shiga direct parlourn gidan ta nufa mata matashir budurwa ce irinta xaune da dan guntun wando sai breziya hijab dake jikin salmat salma ta cire daga ita sai wani dan bornshot da half riga wanda be rufe cibinta ba breast d'inta duk a waje hannu tabawa kawarta suka tabe tana cewa "kawata nayi sabon kamu dan gidan alhaji muhammad......" "dafe kirji tayi tana cewa "lallai kawata kinyi sabon kamu kuwa xaki kwashi kudi kawata..... "hhhhhh leenah bari kawai ai wallahi sai na gama dashi sai na komarda shi baya kuma da dukkan alamu tsakani da allah yakeso na hmmm ina tausaya masa wallahi dan wallahi idan mukayi aure sai na talauta shi..... "hhhhh salmaty kenan inake ina iya talauta khalil kinsan kuwa irin makudan arxkinda sukeda...... "leenah kenan kin manta wacece salmaty kenan...... "hakane fa kawata nasan bakyada dama......dariya sukayi dukkan su suna tab'a hannu tareda shewa salmat kallon kawarta tayi tana cewa "kinsan wani abu kuwa kawata…??? "ina kuwa sai kin fada..... "wallahi ina hada ido dashi naji mugun sha'awar shi ta kamani....." "kidai kama kanki tunda da aure kikace yana neman ki karki kuskura ki nuna masa halinki cewar ke yar duniya ce dan daga ganin shi kinga kamili......... _😘😘please kudan yi hakuri jina da kukayi shiru ina busy ne biki muke shiyasa💃💃💃thanks my real fans masu kirana awaya da masu mun magana ta whatsapp heart you much more😘😘_ ♣️♥️♣️ *_NI DA KE...!!!_* ♣️♥️♣️ ```♥️Dole muyi rayuwa........♥️``` _By 😘😘feebyrh😘✍️_ _Alhamdulillah am back...._😘😘 page 1️⃣3️⃣ "kidai kama kanki tunda da aure kikace yana neman ki karki kuskura ki nuna masa halin ki cewar ke yar daniya ce dan daga ganin shi kinga kamali....." tab'e baki salmat tayi tace "leenah kenan ina tunanin kin fara manta hali na in banda abunki wake gudun alkhairi da irin wannan tarin dukiya daxanyi shagali dasu idan na shiga gidan shi"tafada tana dariya "toh salmaty ya xakiyi da lukiii....??" dan fari da ido tayi tana cewa "ya kuwa xanyi da luki ai kinsan ba rabuwa tsakanina dashi.....dan haka shima dole yayi hakuri ya bari na aure khalil daga baya kuwa sai muyi gaba dashi....tayi maganar tana dauko wayarta dake ringing lallausan murmushi ta saki tana wani irin lumshe ido kafin ta daga kiran "assalamu alaikum....." yafada cikin daddan voice d'inshi wanda yasata saurin lumshe ido tana wani irin mik'a "wa'alaikum salam......fatar ka isa gida lafiya....? murmushi yayi a bangaren shi kafin ya daura da cewa "lafiya kalau ina fatan kema kin same su lafiya......" "lafiya kalau alhamdulillah....." "toh masha allah.....yafada yana wani sakin ajiyar xuciya hannun shi y daura a saitin heart din shi yana jin yanda sonta da tsansar kaunarta ke faman yawo a cikin xuciyarshi ya dauki lokaci yace "am salmat please idan badamuwa ki kira ni idan xaki koma gida sai naga gidanku....... dan fari da ido tayi ta shagwabe voice d'inta tace "a'a gaskiya abba na mugun duka xeyi mun idan yaganni da wani......." cikin irin muryan nan na yaudara tayi maganar ajiyar xuciya ya koma saukewa yanajin yanda sonta da kaunarta ke faman dawainiya dashi ya rasa yanda akayi lokaci daya tsantsar soyayyarta y fada xuciyar shi ya dauki lokaci kafin ya saki lallausan murmushi yana xura faratan hannun shi a sumar kanshi me sheki ganin ana kiran shi yasa yace "alright dear i will call you later....." murmushi tasaki tana ware ido tace "ok...bye..." tana fadar hakan ta kashe wayarta tana wani irin shewa bangaren firdausi kuwa tana komawa gida dakinta ta fada tana mayarda nunfashi mugun radadi takeji a kasanta ji take kamar ranta na neman fita umma ce ta shigo dakin fuskarta dauke da murmushi waro ido tayi ta rike baki ganin jini a zanin firdausi yayi stern "mexan gani haka lallai wannan yaron y cika dan arxiki......gaskiya yayi kokari daya fasa ki koh ba komai ya bud'e mun hanyar samun kudi....." tafada tana wani irin shewa araxane firdausi ta dago ta kalleta voice d'inta na cracking tace "umma me kike nufi....?? wallahi ba'ayi mun abunda kike nufi ba...." "mtsssw kaji munafukar yarinya idan ma be bud'e hanyar ba ni nan xan saka rexa in yanka wajen y bud'e dan wallahi an rigada an bata ni da kudi dan haka ki shirya kullum sai kinje wajen shi yayi amfani dake ya baki kudi..... tayi maganar tana rik'e waist d'inta tareda jijjiga jikinta da kyau xaxxafan hawaye ne ke rolling a beauty face d'inta ta tsaki umma taja ta fice daga dakin....... khairat ce tsaye sanye take cikin gown pitch colour me stones blue wanda yayi masifar yi mata kyau wayarta ta dauko ta xauna saman tafkeken bed dake bedroom d'in crossing kafarta tayi daya kan daya tayi dialing wani number ta daura a kunne hannunta ta daura a saitin heart d'inta tana jin yanda yake beating da sauri_sauri jin wanda take kira yana wani wayan ne yasa ta ajiye wayar tana furxarda iska me xafin gaske daga cute bakinta me dauke da pink lips ba'a dauki lokaci ba saiga shi an kirata gabanta ne yayi mummunan fadiwa ta daga wayar tana kara jin gabanta na bugawa sosai "hello..... taji wani daddadan murya ya furta wanda a yanxu batada burin daya wuce ta mallake shi suyi rayuwar voice d'inta a kwance tace "helloooo..... itama dan tab'e bakin shi yayi yana dauko glass cup dake dauke da giya a gabanshi ya kafa a baki saida ya shanye duka kafin yace "wacece....?? saida ta sauke ajiyar xuciya kafin tace "ni ce......?? dogon tsaki yaja cikin fada da tsawa yace "ke waye......?? kuma me kike bukata......?? "am......amm.......katse ta yayi da cewa "ke matsiyaciya kiyi magana idan kuma bakyada abun cewa bye...... ataikaice yayi maganar gabanta ne ya tsananta fadiwa voice dinta na cracking tace "khairat ce....." wani irin mugun dariya ya saki nan ya kashe wayar yana murmushin mugunta "lallai wannan yarinyar ta raina ni me take nufi da kiran da tayi mun ne.....koh tana tunanin xan koma cinta ne......" yafada yana dauko car key d'in shi khairat kuwa kwance tayi xaxxafan hawaye na wanke mata fuska bangaren shamsiyya kuwa da john tuni suka wuce edo state dan a daura musu aure daman shi dan cen ne.......anyi kwakwarmaya sosai kafin iyayen nashi suka amince tana kwance har bacci ya fara d'ibarta taji an bud'e door d'in dakin da karfi raxana tayi tana kallon shi cikeda tsoro shak'o wuyanta yayi yana cewa "keeee matsiyaciya....har kin isa ki kira......wallahi bara na gaya miki for the last time karki kuskura kiyi tunanin xaki kira ni kuma.....me kike nufi...ne?? koh kinyi tunanin xan koma cin ki ne toh kisani koh uwarki batada abunda xan cita sau biyu dashi kema arxiki kikayi ina kwadayinki inba haka ba ba abunda xanyi......dake....." cikin kuka tace "dan girman allah kayi hakuri wallahi baxan koma ba......" mugun dariya ya saki yana kara shak'eta saida yaga idonta na neman dauketa nunfashinta kuwa yana dafffffff da daukewa yasa ya saki wuyanta nan ya fice daga gidan direct guest house d'inshi y xarce xama yayi a gaban wani babban glass table yayi crossing kafar shi daya kan daya yana karkad'awa hannunshi yasa ya xaro black glass dake makale a sexy bold eyes d'inshi ajiyewa yayi a kan table d'in wanda ke cikeda da kayan mayen wanda duk wani abu na maye akwai shi a kai saida yasha me isar shi kafin ya mayarda hankalin shi kan saif cikeda gadara da ixxah yace "saif kanwar.....ka bilkisu nakeso ka kawo....mun yanxun nan cuz matse nake ina matukar kwadayinta............. managed and share please[6/17, 11:04 PM] Feeby: ♣️♥️♣️ *_NI DA KE...!!!_* ♣️♥️♣️ ```♥️Dole muyi rayuwa........♥️``` _By 😘😘feebyrh😘✍️_ page 14 "Saif kanwar.....ka bilkisu nakeso ka.....kawo...mun..yanxun nan cuz matse nake ina matukar kwadayinta...." a raxane saif ya dago dara daran eyes d'inshi yana kallon boss d'inshi cikeda mamakin kalamansa da jin tsoro ya dauki lokaci kafin ya saita hankalinsa waje daya voice d'inshi na cracking yace……"boss wacce bilki……??" kallon rainin hankali khal ya watsa masa tareda daukar cup dake gaban shi me dauke da giya ya sha ajiye cup din yayi yana daukar wiwi ya kunna lighter saida yaja sau biyu kafin yace "saif karkiyi wasa dani......kanwarka nake bukata yau kuma dole sai ka kawota yanxun nan.......and kasan halina banason ana mun musu....kuma duk naji kwadayin mace dole ne sai nayi amfani da ita kuma kasani ......koh uwarka nake bukata yau dole ne ka kawo mun ita na......ci...." yayi maganar batareda ya dago ya kalle saif ba dogon ajiyar xuciya saif ya sauke yana furxarda xaxxafan iska daga bakin shi take xufa yafara karyo masa jikin shi kuwa sai mugun rawa yake yau ya tabbatar da khal babban mara imani ne kuma yasan halin shi from a to z yasan ba abunda xe hanashi aiwatarda abunda yayi niya a kanta ajiyar xuciya ya koma saukewa yace "boss....bilkisu fa....kara...mar yarinya ce...duka duka....fa shekaranta....20...dan allah kayi hakuri....." mugun dariya khal ya fashe dashi yana cewa "yanxu ne kasan karamar yarinya ce su wa'inda kake kawo mun manya ne…??sau nawa kake kawo mun yan 12 years…?? dan yanxu nace kanwarka shine xaka karanta mun nonsense...kasani wallahi *_dole muyi rayuwar jin dadi_* nida kanwarka dole ne inji nata dadin......yafada yana sakin murmushin mugunta bud'e baki saif yayi tsoron allah ya masa yawa jikin shi sai rawa yake voice d'inshi na cracking yace "ranka ya dade....na yarda...xan kawo maka....ita amma idan aurenta...xakayi wallahi xamu dauke kaddara mu aura maka ita....kayi hakuri karka batawa baiwar allah rayuwa kayi tunani kunci da bakin ciki da xata shiga idan ka rabata da budurcinta dan allah boss ka tausayawa rayuwata.....wallahi baxan iya aikata wannan....mugun...abun ba....." yayi maganar xaxxafan hawaye a rolling a face d'in shi "hhhhhhh saif kenan sai yanxu kasan allah lokacinda kake kawo mun yaran mutane inaci....baka yimun wa'axi ba sai yanxu.....toh kasani wallahi sai naci kanwarka....kuma...kai da kanka xaka kawo mun ita....ka bud'e mun kafarta inci me isa na saika mayarda ita..... yafada yana cigaba da shan wiwi dake hannun shi "kayi mun rai wallahi idan iyayena suka ji wannan abun xasu iya tsine mun....." voice d'inshi na cracking sosai yayi maganar jim khal yayi yana naxari furxarda iska yayi daga bakin shi ya dauki kwalbar cordine ya shanye gaba daya kafin ya juya ya kalle saif ya dauki lokaci bece komai ba kafin ya bud'e baki in cool voice d'inshi me dadin gaske yace "xan iya daga maka kafa tunda ka saka iyaye a ciki banason b'atawa iyaye na kuma banaso wani ya b'atawa iyayen shi iyaye nada makutar daraja allah ya albarka ce rayuwar iyayenmu yasa su gama da duniya lafiya ya saka musu da gidan aljannah......" "ameen...." saif yace yana goge hawaye daya wanke masa fuska murmushi khal yayi yana cewa "amma fa karka yi tunanin na janye kudiri na akan kanwarka dole ne sai na cita......yanxun nan xan saka loko ya kawo mun ita dan haka xaka iya tafiya kuma banason inji an tafi bata nan......." yana fadar hakan yacigaba da lamuran shi wayarshi yaji yana ringing saida yakai hannun shi kan joystick d'inshi ya murxa yana cewa "sorry man....yanxu xaka ci....yafada yana lumshe ido kafin ya mayarda sexy bold eyes d'inshi kan wayar ganin me kiran shi ne yasa ya xaro ido yana daukar wayar da sauri...... khairat kuwa kuka take tana sake sake a ranta sallama taji hakan yabata damar daga kanta ganin me sallamar momyn khal ta gani tsaye tana binta da kallon mamaki kanta tayi ta dafa ta "yata lafiya.....na ganki haka....waya yayi miki irin wannan....mugun shakar a wuya....haka…??...." cikeda damuwa tayi mata tambayar khairat kuwa kara karfin kukan tayi tana tunanin yanda xatayi ta lauyeshi sosai wajen mom d'in shi ta dauki lokaci kafin ta saita kukanta tafara magana voice d'inta na cracking "wallahi ni gidan mu xani wallahi khalil kasheni xeyi tunda aka daura mana aure kullum sai yayi mun mugun duka.....ya dinga xagin iyaye na.....yanxu ma haka kafin ya fita yace idan ya dawo ya iske ni a gidan nan sai ya kashe ni kuma wallahi nasan xe iya dan allah kitaimaka mun.....kar ya kashe....ni...." nunfashi mom taja ta sauke take ta dauki wayarta ta kira shi "saif ina gidanka yanxun nan nakeson ganin ka......." ba'a dauki lokaci ba sai gashi ya iso xaune ya tarda su a parlour harara ya aikawa khairat nan yasamu waje ya xauna yana gaida mom d'inshi katse shi tayi da cewa "rik'e gaisuwarka bana bukata wai kai wanne irin macuci ne me kake nufi da matar ka ashe bakada imani....toh wallahi koh kallon banxa ka sake yiwa khairat ban yafe maka ba balle kayi mata maganar banxa koh kayi tunanin xaka daura mata hannu....." ido ya xaro yana kokarin bud'e baki yayi magana ta katse "banason jin bakinka kuma karka kuskura na dawo gidan nan wata rana ban ganka ba dan nasan ba office kake xuwa yanxu ba...." "mom please kiyi hakuri......" "karka kira ni momyn ka kuma idan baka cenxa mugayen halayenka ba.... kar inga kafarka a gida na inba ka daidaita da matarka ba..... tana fadar hakan ta fice tana fita khairat ta tashi tsaye taxo daffffffff dashi tayi kneeling down hawaye ne masu xafin gaske suka bin beauty face d'inta kura wa sajen dake kwance luffff a fuskar shi ido tayi tana shar kwallah"dan girman allah khalil ka so ni wallahi ina matukar kaunar ka.....please ka tausayawa rayuwata ka soni nayi alkawarin xanyi maka biyayyah yanda yadace kuma duk abunda kake bukata idan har xe fatanta maka rai wallahi nayi alkawarin xanyi maka please ka tausaya mun wallahi ina sonka fiyeda yanda nakeson kaina....." tafada tana kuka haushi ne ya cikashi nan ya tashi yabar gidan direct gidan su ya nufa yana shiga ya wuce wajen dad dinshi a kwance ya same shi gaida shi yayi "dad ku taimakawa rayuwata....." cikeda mamaki dad ya kalle shi "lafiya....??" "dad wallahi nasamu wacce nakeso wallahi banason khairat....." ajiyar xuciya ya sauke yana cewa "khalil baxan hanaka auren duk wacce kakeso ba amma anyi sauri ace xaka koma aure duka duka satinka nawa da aure da har xakayi tunanin kara aure....." "dad wallahi idan ban aure salma ba baxan iya rayuwa ba....." lumshe ido dad yayi yace "toh naji sai aje neman auren......" murmushi khal yayi yana yiwa dad dinshi godiya daga nan ya tashi yana fita ya kirata ya sanarda ita yana nan xuwa gidansu nan tayi mishi kwatance around 6:00pm ya shirya cikin gixnah sky blue sai kamshi yake xubawa nan ya nufi gidansu be sha wuya ba dayake a bakin titi gidan yake basu dade suna hira ba yayi mata sallah ya wuce nan ta koma cikin gidan tana shiga taci karo da mahaifiyarta murmushi tayi tana cewa "salma ina kuma kika samu wannan me babbar motar....." murmushi salma tayi tace ladi kenan kice har kin leek'a kin gani "eh mana ai nasan ke ba'a iske ki saidai ki iske......" "toh ai dole in xauna wannan ya iske ni dan shine wanda xan aure....." xaro ido ladi tayi tana rike baki "aure fa kika ce salma yanxu har kin gama cin duniyar ne da xakiyi aure yanxu....." "ladi kinsan kuwa waye shi yaron alhaji muhammad saraki ne fa kinsan kuwa yana daya daga cikin manyan mutanen da suka amsa sunan su masu kudi a nigeria......kuma shine kadai dansa kinga xan kwashi dukiya yanda nakeso....." shewa ladi tayi tana bud'a tace "yauwa yar lelena kinga kuwa ai dole mu sake komawa wajen boka dan ya rike mana shi da kyau....." "sosai ma kuwa yanxu haka ya sanarda ni cewar gobe iyayen shi xasu xo tambayar aure......." yafada tana fari da ido "hhhhh koh ba komai mun huta da masifar mallam ni xuwa ma xanyi na daura masa ruwan masifa sai ya sake ni dan mu samu muci dukiyar man da kyau....." "gaskiya ne ladi hakan yakamata kiyi dan wallahi abba baxe barmu mu baje muci dukiyar nan yanda ya dace ba....." "amma salma gudu ba hanxari ba yaxamuyi da mahaifin shi dan nafison a kashe shi kafin kuyi auren in yaso sai duk dukiyar ya dawo hannun shi sai ayi auren....." "eh kinyi tunani luba amma xeyi wuya ace mu kashe shi ynxu mu bari sai anyi auren yanda har mahaifiyarshi xan hada in kashe yanda baxamu samu wani tangarda ba....." tafada suna dariya khal kuwa daga gidan nasu direct guest house dinshi ya nufa loko be dauki lokaci ba ya dawo da bilkisu kanwar saif sun dade sosai kafin khal yaxo saida yayi shaye shayen shi kafin yajata xuwa bedroom kayan jikin shi ya rage nan ya jefata kan bed din ya shiga cire mata kaya saida yayi mata xindir nan yashiga romancing dinta yanata faman lumshe ido abunda ya matukar tsorata shi a lamarinta koh alamar tsoro bata nuna ba tasakar masa jiki kawai sai nishi take tana mayar masa da martani dan ba kadan yake tayar mata da hankali ba hakan dai ya daure dan cikin tsananin feelings d'inta yake yacigaba da romance dinta tana kasa shi kuwa yana sama juyarda shi tayi ta hau kanshi tafara masa wasa tana aika mashi sako ta koh wanne part kama bananar shi tayi tana saita shi xuwa gabanta da sauri ya tureta tashi kawai yayi ya saka kayan shi ya fita kudi masu dinbin yawa yabawa bodyguard d'inshi su bata daga nan kuma yasanarda su tabar gidan cikeda takaici da mamaki yabar gidan tsaki kawai yake yana cewa "mtsww dama ashe ba virgin bace daga gani an gama da ita..... daga nan kuwa yana komawa ya sanarda dad yanda sukayi da safe su dad da sauran yan uwa da abokan arxiki a ciki harda sheikh alhassan akaje neman aure mahaifinta yayi murna sosai inda ya amince da auren nan aka sama auren wata daya daman mahaifin nata ya gashi da halinta dan kapppp unguwar ba wanda besan halinta ba mahaifiyartsa kuwa allah yasa mata son abun duniya a tareda ita....... bangaren khairat kuwa tayi bakin ciki sosai taci kuka harta gashi hakan dai tayi hakuri...... salma ce xaune tareda abokanta yan bariki sai hira suke suna planning yanda bikin xe kasance tareda kawo mata maganin mata masu matukar yawa da wa'inda xatayi matsi yanda baxe gane an taba amfani da ita ba bayan sati biyu salma ce xaune luba na kusa da ita wani leda ta bud'e ta dauko wani ledar magani ta mika mata tana cewa "wannan xaki hada shi da jinin alade sai kiyi matsi dashi idan har khalil ya kusance ki toh baxe taba ganin kowa da daraja ba a duniya sai ke....kuma kin gama mallakar shi.....wannan kuma randa aka kaiki xaki turara shi a dakin ki baxe koma shiga dakin matar shi ba har abada sai naki wannan kuma kiyi kokari ki saka mata shi a...abinci idan taci duk kayan cikinta xasu rub'e daga nan sai ta fara wari....gobe xani karbo gubarda xaki sakawa iyayen shi da wanda kema xaki ci......." dariya salma tayi tana cewa "kai nagode ladi shiyasa nake k'ara sonki toh amma meyasa ni xanci gubar.....koh so kike na mutu ya aure ki....." tayi maganar tana dan tab'e baki murmushi ladi tayi tana cewa "wai meyasa bakyada tunani gubar guda biyu ne xaki saka masu me karfin wanda sunaci sai lahira sai kuma ki sakawa kanki wanda xakici ya dan wahalar da ke kadan yanda baxa'a gane ba....." murmushi tayi tana cewa "yanxu naji batu dan nasan halinki luba bakyada kyau a kudi......" bangaren khal kuwa sai xumudi yake shirye shirye kawai yake mom dinshi kuwa sam bataji dadin wannan auren da khal xe komayi ba hakan dai ta hakuri tunda y nuna yanaso.... safiyar ranar juma'a aka daura auren khalil muhammad saraki da salmat lawan shagalin biki akayi sosai inda aka dauki amarya xuwa gidanta gida ne babba dan yaci uwar wanda khairat ke ciki duk kayan dake gidan duk khal ne ya xuba su dan yace koh tsintsiya kar a kawota dashi inda suka yi mata akwati 50 na lefe wanda yaci kudi sosai khairat ma haka akayi mata aka kai mata duk da itama ba'a dade dayin nata ba bayan yan kawo amarya sun watse nan abokan ango suka rako shi basu dauki lokaci ba suka wuce aka bar amarya da ango alwala sukayi suka gabatarda sallah nan salma ta tashi ta shiga toilet shi kuwa ya tashi xuwa part d'inshi dan ya sauya kayan jikin shi xuwa na bacci salma kuwa bayan ta fito daga wanka ta shirya cikin wasu kayan bacci nasu masifar kyau da daukar hankali turare masu kamshin gaske ta feshe jikinta dasu nan ta kwanta tana jiran dawowar shi........... [6/17, 11:04 PM] Feeby: ♣️♥️♣️ *_NI DA KE...!!!_* ♣️♥️♣️ ```♥️Dole muyi rayuwa........♥️``` _By 😘😘feebyrh😘✍️_ _*DEDICATED TO*_ _Muhammad karim_ & _Mu'az_ page 1️⃣5️⃣ kwanciya tayi tana jiran dawowar shi be dauki lokaci ba ya dawo xama yayi yana facing dinta shafa face d'inta yayi tareda kai mata hot kiss a forehead d'inta wani kamshi me rikita shi yakeji yana tashi daga jikinta ajiyar xuciya ya sauke yana lumshe sexy bold eyes d'inshi dafe heart d'inshi yayi yana jin yanda yake beating sanyayyar iska ya furxarda daga bakin shi yana koma shafar fuskarta "salma ina matukar sonki...." ya yafada maganar yana shafar sumar kanta shu'umin murmushi ta sakar mishi tana k'ara narkewa kama hannunta yayi yana murxa fingers d'inta a hankali lumshe idonta tayi da karfi tana jin wani abu na mata yawo a jikinta numfashi ta fitar da karfi "honey bacci nakeji..." tayi maganar cikin wani irin voice cuz duk reaction d'inta ya cenxa tsananin feeling d'inshi ke addabarta jin take kamar ta kwantar dashi tayi service d'in da kanta murmushi yayi yana tashi nan yaxo side daya d'in ya kwanta rungumeta yayi tsam a jikin shi shagwabe fuska tayi tana dan bubbagashi alamun ya sakete dan waro ido yayi yana jin wani irin mugun dadi a ranshi ganin yanda reaction d'inta ya cenxa alamun tsoro data nuna yasa ya kara yiwa allah godiya a kunnenta ya rad'a mata "ba abunda xanyi miki kinji...." gyada kai tayi karkashin xuciyarta kuwa bataji dadin hakan ba cuz cike take da tsananin sha'awar shi hakan bacci yayi awon gaba dasu cikeda haushi salma ta tashi dan ba kadan taji haushin rashin kusantar ta da beyi ba alwala yay ya nufi massallaci ita kuwa gyara kwanciyarta tayi tana tsaki tareda cewa "wallahi dana san baxeyi ba da dakai na xanyi mtsssw jifa koh dan tattaba ni beyi ba inji dadi balle inyi tunanin xeyi amfani dani.....anya kuwa yanada lafiya.....kashhhh ina ganin bayada lafiya dan duk namijin da keda lafiya dole ne idan yaji....wannan kamshin turaren da na saka yaji sha'awa amma shi.....da alama kohmai beji ba.....gashi kuma wannan maganin dana sha tayar mun da feeling kawai yake dole ne anjima in kira lukiii.....yayi mun maganin wannan jarabar da nakeji......"haka tayita sututai daga karshe bacci ya dauketa ba'a dauki lokaci ba yadawo murmushi yayi ya nufi inda take kwance tayarda ita yayi a hankali ta bud'e ido tana kallonshi cikeda jin takaicin shi "honey kinyi sallah....??" "nayi....." tafada a takaice juyawa kawai yayi ya koma dakin shi nan ya kwanta ita kuwa yana fita taja dogon tsaki tana cewa "dole ne yin sallar.....??" nan tacigaba da baccin ta around 12:00am ta tashi ta fada toilet tayi wanka bayan ta fito daure da dan karamin towel a waist d'inta tana goge jiki jin motsin shi alamun ya shigo dakin yasa ta saki towel d'in da gangan cuz tana son tayar masa da hankali over ta dauki lokaci bata dauki towel d'in ba gyaran murya yayi yana nufarta tareda cewa "yan uwana sunxo xasu koma gida yau ne shine sukaxo ku gaisa....." "alright am coming....." tafada tana daukar towel din dan guntun tsaki ta saki "lafiya honey…?" lafiya tace atakaice tana nufar dressing mirror mai tashafa a jikinta tareda tsantsara kwalliya daga nan ta nufi wardrobe jeans bornshot ta dauko me white and pink sai dan karamin riga shima ne white and pink wanda be rufe mata cibi ba nonuwanta kuwa duk a waje suke turare ta koma fesawa nan ta fita main parlourn tafiya take tana girgixa koh wanne part na jikinta sai kad'a maxaunanta take tana girgixa breast d'inta sai wani fari da ido take mutane shida ne a parlourn mata biyu daya tsohuwa daya kuma matashiyar mata da wata karamar yarinya a hannunta sai kuma maxa uku dattijo daya da matashin magidanci sai matashin saurayi sai khalil kuma wanda ke xaune yana hira xuwa tayi ta samu waje ta xauna kusa da khal ta daura kafa daya kan daya tana karkad'awa tana binsu da kallon rainin hankali suma binta suke da ido suna mamakin wannan wacce irin fitsarariya ce wacce ke dauke da yarinya ce a hannu ta gaida ita a takaice ta amsa tana wani yauki baki khal ya saki yana mamakin irin wannan rashin kunya na salma da wulakanci "salma wannan shine yayan mom da matar shi da yara....." yafada yana sosa kai "ok.....sannunku...." tafada tana kallonsu tashi sukayi suka musu sallama khalil ya raka su bayan ya dawo ne ya kalleta "haba honey meye haka meyasa xaki fito haka.....??" up and down ta kalle shi tana cewa "a'a toh meye ne nida gidana baxanyi abunda nake so ba....??in haka ne gaskiya ni xan bar maka gida dan bana iya xaman takura......." dan murmushi yayi yana cewa "am sorry honey....ba haka nake nufi....." shagwabe face d'inta tayi wanda yasha bleaching tace "toh mekake nufi....??" tayi maganar tana tura baki rumgumeta yayi yana lallabata "amm honey bari na tafi gidan mom yanxu xan dawo....." "haba darling me kake nufi ne...?kana nufin baxamuji dadin junan mu ba daga aure jiya tun yau ka cenxa mun ka fara sintiri mexe kaika wajen mom....??" "haba salma iyayena ne fa ai dole naje duba su...." "mtsssw nidai ba inda xaki gaskiya....ai nima inada iyayen nabar su naxo gidanka...." "haba darling kiyi hakuri yanxu xan dawo....." "shikenan amma kasani kana fita nima xan fita...... murmushi yayi yana cewa "kai darling you are to funny" yafada yana shafa kumatun ta nan ya fita,waist d'inta ta rik'e tana girgixa kai "dole ne in rike ka da kyau......tun yanxu ka fara bijire mun......" direct bedroom ta nufa ta kira luba ringing biyu ta daga "luba wallahi maganin nan beyi aiki ba yanxu haka y fita wai gidansu xashi......" "mtsssw salma kenan meye dan yaje gidansu yanxu ai a hankali ne xa'ayi abun banda abunki nan da kwana nawa ne xe rasa su....." "amma luba kina ganin cewar ya kyauta mun idan ya fita wallahi ni lukiii xan kira dan a matse nake cuz shi koh kallona bayayi da niyar yin wani abu...." "kinyi amfani da turaren kuwa...?" "eh...nayi...." "kuma be nuna wani reaction ba lokacinda ya shaki turaren......??" "eh....ina ganin bashida lafiya gaskiya......" ajiyar xuciya luba ta sauke tana cewa "ina ganin hakan amma badamuwa xan koma wajen bokan yau dinnan......" "luba meyasa baxamu je tare ba....." "a'a salma kinsan halin boka ba imani ne dashi ba yanxu kina xuwa xece xeyi amfani dake kinga kuwa idan yayi xe cirewa mijinki dadinki ne gara ni inje tunda ya saba dani....." "toh xamuyi magana anjima....." "ok....." tafada nan suka katse wayar khal kuwa daga gidansu ya wuce guest house d'inshi kamar kullum saida ya gama shaye shayen shi kwanciya yayi ya lumshe ido yana tunanin ba abunda yake gani a eyes d'inshi sai face d'inta "wai meyasa na kasa cimma burina ne akan wannan bagidajiyar yarinyar yar matsiyata kullum da kwadayinta nake kwana nake tashi....." yafada yana jan dogon tsaki tashi yayi yana cewa "bara inje inga wannan bitch d'in......." be dauki lokaci ba ya isa gidan khairat a bakin gate d'in yaci karo da wani mota anyi parking haka kawai yaji ta fado mishi a rai a parlour ya isketa kwance a kasa sai rolling take ta rike ciki jini kawai ke fita a cikin inda ta saka hannu ta toshe "gasu.....cen.....xasu....fita....." ta nuna mishi ta door d'in voice d'inta na cracking tayi maganar da sauri ya juya baya ya bisu da gudu mata biyu ne da namiji namijin kawai ya gani ganin sun tsare masa yasa ya dawo gidan da sauri ya dauketa xuwa asibiti direct operation room suka xarce da ita nan akayi mata aiki dan wukarda suka soka mata a ciki ya taba kayan cikin ta haka dai akayi aikin khal kuwa sai safa da marwa yake nan y kira iyayenshi ya sanarda su tareda nata basu dauki lokaci ba suka isa asibitin lokacin duk bata farfado ba xaune yake yana facing dinta a hankali ta bud'e sexy eyes d'inta wa'inda sukayi mugun jaaaaaa "khair ya jikin ki me kikeji yanxu......" ajiyar xuciya ta sauke karo na farko kenan da khal ya fara yi mata magana me dadi wani hawayen wahala da farin ciki ne ya xubo a fuskarta murmushi tayi kuka nason kufce mata hannu yasa ya share mata xaxxafan hawaye dake fita daga eyes d'inta "sannu kinji allah xe baki lafiya kuma allah xe tona asirin koh waye ne......" kai kawai ta daga mishi tana kai hannunta daidai inda aka soketa "washhh....." tafada tana neman yin kuka "sorry khair allah ya baki lafiya......" umman khairat ce ta kalleshi tana cewa...."khalil yakamata ka koma gida dare yayi amarya baxata ji dadi ka barta ita daya ba......." dan murmushi yayi yace "badamuwa umma amma bari xuwa anjima daidai tadan ji karfin jikinta......" khairat kuwa kamar a mafarki take ganin wannan lamarin na khal a heart d'inta take cewa "anya kuwa tunaninda nake gaskiya ne shi yasa axo a kashe ni daba hakan xeyi ba.....dayan xuciyarta kuwa yana cewa "ki rabu da khal kawai tsohon dan duniya ne ba abunda baxe iya ba......" haka tayita sake_sake a ranta maganar shi ne ya dawo da ita daga duniyar tunaninda take ciki "yanxu ne kike ji....." ajiyar xuciya ta sauke tana cewa "xafi nakeji a wajen....." "sorry dear..... yafada yana goge hawaye dake fita daga idonta salma kuwa khal na fita ta kira leenah ta sanarda ita tana neman ta ba'a dauki lokaci ba sai gata taxo "kawata lafiya naganki haka ina angon....??" "leenah kenan wallahi ina ganin maganin nan baya aiki ba tun daxun fa ya fita wai xashi wajen mom d'inshi....." "shine kuma...kika barshi....??" shagwabe fuska salma tayi tace "toh kawata ya na iya...." "haba salma sai kace ba yar hannu ba....." "hmmm leenah kenan kinsan wani abu kuwa....?" "a'a saikin fad'a...." "wallahi koh cina beyi ba gaba daya duk feeling d'inshi ya haukata ni tashi mu shiga daga ciki koh xan dan rage xafi....." tafada tana shafa breast d'in leenah lumshe ido tayi tana cewa "kawata ina ganin fa mijinki wajen matar shi ya tafi......" tafada tana tashi tabi bayan salma ,basu fi 30 minutes ba suka fito sai murmushi suke suna tafa hannu wayar salma ne yayi ringing ta daga tana murmushi "hello lukiii na kaxo ne…??" "eh.... "ka shigo daga ciki mana ina jiranka....." tana fadar hakan ta kashe wayar jim sai gashi ya fado parlourn tafiya yake yana tangad'i alamun a buge yake da gudu salma ta nufi kanshi ta rumgume shi tana sakin lallausan murmushi had'e bakinsu tayi tana kissing d'inshi daga nan taja shi xuwa bedroom d'inta tana cewa leenah "kawata nikam nayi nan sai mun fito....." tafada tana kashe mata ido dariya tayi tana cewa "asha dadi lafiya....." tafada tana gyara xamanta salma na shiga dakin leenah ta saki shu'umin murmushi tana cewa "yaron man kaxa salma na kusa gamawa dake daga nan mijinki ya xama nawa sai na gama hallaka ki......" tafada tana sakin dariya "sai na bari kin gama aiwatarda abunda kikeson yi daga nan ni xan xama shaida....." tana fadar hakan ta tashi ta nufi kitchen abinci ta girka musu tana gamawa suka fita salma sai fara'a take kallon leenah tayi ta shagwabe face d'inta tace "kawata wallahi lukiii ya wahalarda ni sosai......" murmushi tayi tana cewa "nidai bashi ba ga shawara idan har kinason komai ya tafi daidai......" mayarda hankali salma tayi wajen kawarta tace "shawarar me kawata ina jinki......" "yakamata mu gama da tarihin kishiyarki mu tabbatar da tabar nunfashi a doron duniyar nan......" tafada tana fari da ido a xuciyarta kuwa tace "hmmmm yarinya......wannan aikina ne dan banason xama da kishiya idan na shigo....... "hhhh yar duniya kin kawo shawara....cewar lukii yana shafar shoulder d'in salma jim salma tayi kafin tace "hakane amma yaxamuyi kuma ni bansan inda gidanta yake ba.... "wannan karamin aiki ne nina sani..... cewar leenah tana kallon salma "toh kwata yaushe xamuyi aikin..... "ai karfe da xafi xafi ake dukanshi idan muka bari ya wuce ai bamusan sharrin da ita xatayi ba....." "hakane leenah mu tashi yanxu muje....." lukiii yafada ajiyar xuciya salma ta sauke tace "toh idan mukaje yana nan fa......" dariya leenah tayi tace "ki tashi muje idan muka isa xaki gani....." nan suka tashi suka bar gidan tafiyar da sukayi befi 5 minutes ba suka isa gidan leenah ce ta fita daga motar ta shiga gidan nan sukabi bayanta a parlour suka tarda ita cikeda mamaki ta kalle su tana cewa "lafiya kuwa.....bata rufe baki ba taji saukar wuka a cikinta ihu tayi tana salati salma na caka mata wuka ta cire tana kokarin soka wani sukaji bud'e gate tareda horn da sauri sukayi bayan labule dake gefen door d'in ita kuwa khairat ta fad'i kwance sai rolling take jini na fita daga cikinta suna ganin khal ya shiga suka fice da sauri ganin yana binsu da gudu yasa suka bar wajen da sauri....... bangaren khalil kuwa karfe 2:00 na dare yabar asibitin saida ya koma gidan khairat ya dauko kaya ya koma asibitin yakai kafin ya nufi gidan amarya yana fadawa parlour taci kwalar shi "kanada hankali kuwa....da xaka fita tun safe ka barni.......... comment & share please♣️♥️♣️ *_NI DA KE...!!!_* ♣️♥️♣️ ```♥️Dole muyi rayuwa........♥️``` _By 😘😘feebyrh😘✍️_ page 1️⃣6️⃣ "kanada hankali kuwa.....?da xaka fita tun safe ka barni ka fita wajen wacce shegiyar ne kaje......" tayi maganar tana xaro ido tareda k'ara shak'o masa wuyan riga ajiyar xuciya ya sauke yana lumshe ido na haushi d'an guntun tsaki yaja yana kallonta ya dauki lokaci kafin y bud'e baki yace "calm down honey ina cikin rud'ani ne yau......." tabe bak'i tayi tace "toh ni ina ruwana da rud'ani daka shiga me kake nufi ne dani....." cikin tsawa tayi maganar "haba salma meyasa bakya tunani kafin kiyi abu......" "mtsssw tsiyar banxa nifa na gaji wallahi daga xuwa wajen duba mom d'inka shine kaje ka dire....?" ki tsaya kiji ne yafada cikin xafi rai da sauri ta saki wuyanshi cuz ba kadan yabata tsoro ba dogon tsaki yaja yabar wajen dafe kanta tayi tana furxarda iska me xafi daga bakinta cikin xafin nama ta bishi dakin shi yana shirin fadawa toilet taci gabanshi waist d'inta ta rik'e tana jijjigawa a hankali "khalil ka tsaya kaji me kake nufi....ne koh kana nufin ni banda iko a kanka.....ne koh kuwa baxan san dadin aure ba.....?"voice d'inta na cracking tafada tana gyara tsayuwarta bakinsu ya hade waje daya yana kissing d'inta suman tsaye tayi tana jin kafarta ya kasa daukarta rungumeshi tayi tana kara shiga jikin shi da kyau sun dauki lokaci a haka kafin ya xare bakin shi daga nata shagwabe face d'inta tayi wanda yasha bleaching tace "no honey be isheni ba....." dan murmushi yayi yana jan kumatun ta yace "rigima girl bari nayi sallah banyi sallah ba....." tura baki tayi tana "kabar sallar mana sai kayi gobe....." dan xaro ido yayi yana cewa "no honey ki bari in gama...." cikeda mamaki yayi maganar nan y fada toilet ita kuwa direct bedroom d'inta ta nufa tana shirin shiryawa dan yau taga kamar xa'ayi abun,hakan yabata daman saka maganin da xatayi matsin dashi cikin kankanin lokaci ta shirya tsaf a dakin shi ta iske shi har ya kwanta haye bed d'in tayi ta rungume shi ta baya tana kissing d'inshi tareda xura halshenta a kunnun shi wani yarrrrrrr yaji da sauri ya lumshe ido nan ta shiga sarrafa shi ta koh wanne bangaren ta raba shi da duk kayan dake jikin shi haye kanshi tayi tana cigaba da wasa dashi hannunta takai a joystick d'inshi tana murxawa amma abunda ya bata tsoro da mamaki shine koh kadan bananar shi bata tashi ba nunfashi ta fitar da karfi tana cewa "daman bakada lafiya shine ka cuce ni ka aure ne kasan baxaka iya cina ba ka auro toh wallahi baka isa ba bari in gaya maka kaji" cikeda mamaki yake kallonta managed pleasehttps://chat.whatsapp.com/LAyjfHoFlqMCd4FPYNPcV2 *ga wani link d'in please duk wa'inda suka san sun shiga na jiya please karku shiga wannan dan duk abu daya ne kubar wa'inda basu samu damar shiga na su shiga thanks😘* [6/17, 11:08 PM] Feeby: ♣️♥️♣️ *_NI DA KE...!!!_* ♣️♥️♣️ ```♥️Dole muyi rayuwa........♥️``` _By 😘😘feebyrh😘✍️_ page 1️⃣7️⃣ "daman bakada lafiya shine ka cuce ni ka aure ni kasan....baxaka iya amfani dani....ba shine ka auro ni wallahi bari kaji baxan taba yarda da wannan cutar ba....koh ka biya mun bukata na koh kuwa yanxun nan in kira wanda xe magance mun.....??" baki ya saki yana kallon ikon allah mamaki ne yayi mishi yawa "toh me ma take nufi....ne??" yafada a xuciyarshi yana kallonta jim yayi kafin ya dubeta da kyau yace "kinada hankali kuwa anya kuwa salmat kinsan abunda kike....please ki bari wannan ba tarbiyarki bane" "mtsssw kasan kai ba cikakken namiji bane shine ka cuceni kasan baxaka iya biya mun bukata ba..... "what do you mean salmat yaza'ayi nasan cewar ni me lafiya ne koh akasin hakan tunda ban taba yin wannan abun ba....." "hhhhh kenan ni na taba kake nufi....." dan murmushi yayi yace "haba salmaty na ai duk wanda ya kalleki yaga cikkakiyar virgin...." ajiyar xuciya tayi ta gyara kwanciyarta "toh yaxanyi in san kai lafiyayye ne...." daure fuska yayi kamar wanda be taba dariya ya daga shoulder yace "ban sani ba??" "gaskiya yakamata in sani cuz ina bukace dashi" dan guntun tsaki yaja ya gyara y kwanciya haka tayi ta surutai har bacci y kwashe ta a raxane khal ya tashi tareda yin salati "innalillahi wa'inna ilaihi raji'un don allah kayimun haka khairat wallahi ina matukar kaunarki please karki tafi ki barni dan allah ki yafe mun" yafada yana faman fitarda nunfashi tashi yayi ya fada toilet ya dauro alwala yayi nafila tareda yin addu'oi daga nan ya koma ya kwanta da tunani pallll a xuciyarshi. da asuba ya tashi ya dauro alwala tayarda ita yayi dan y makara bud'e ido tayi a hankali ta sauke su kanshi dan guntun tsaki taja "honey ki tashi muyi sallah" tab'e baki tayi tace "baxanyi ba" "am kamarya baxakiyi ba…? cikeda mamaki yayi mata tambayar "to sallar dole ce...?" "innalillahi wa'inna ilaihi raji'un please salma kibar wannan wasar" mtsssw taja tsaki ta tashi tabar dakin ganin gari na k'ara haske yasa yayi sallah daga nan ya nufi toilet yayi wanka cikin kankanin lokaci ya shirya tsafffff cikin suits maroon colour sai kamshi yake xubawa direct room d'in salma ya nufa kwance yasameta tana bacci tayarda ita yayi yana cewa "xani asibiti ki shirya anjima xanxo in dauke ki muje" yafada yana xura hannunshi a lallausan sumar kanshi wanda y kwanta lufffff sai sheki yake xubawa "shikenan amma kasani ba asibitin da xani...kuma baka isa ka fita ka barni haka cikin matsanacin sha'awar da ta addabeni" wani irin kallo ya aika mata shi yarasa gane kanta tantama yake anya kuwa wannan salma ce haka dai ya fice ya barta tashi tayi tana jan tsaki direct toilet ta nufa tayi wanka bayan ta fito daure da towel direct bed side drawer ta nufa phone d'inta ta dauko ta kira leenah ringing daya ta daga "bae lafiya irin wannan kiran da safe haka...??" "ina kuwa lafiya ki shirya gani nan xuwa muje tudu wajen bokan nan" "ok sai kinxo" daga nan suka datse wayar sharp sharp tayi ta shirya daga nan ta tabar gidan a waje ta tsaya ta kira leenah nan ta fito suka bar wajen basu dauki lokaci ba suka isa salma ce ta shiga leenah kuwa ta tsaya a bakin kofar wajen salma na shiga ta fara tub'e kayan jikinta saida tayi xindir haihuwar uwarta sai ga wani mutum ya fito cikin wani dakin kamar dodo haka hallittar shi take kadan nima kaina in xuba da gudu amma haka na daure na tsaya kanta yayi take ta kwanta nan yashiga amfani da ita ya dauki lokaci a kanta kafin ya sauka yana sauka nan ya fashe da dariya yana cewa "matsalarki khalil ko..?" daga kai tayi alamun eh nan ya koma kecewa da dariya yace "akwai wani abu da baki sani ba gameda khalil kinason shi dan dukiyar shi....to karki damu kin kawo kanki wajen magance matsalar ki" yayi maganar cikin wani irin voice me ban tsoro "duk dukiyarda kike nema wajen khalil wanda kuke tunanin yana hannun mahaifinshi yana hannunsa dan mahaifinshi ya dade da mallaka masa duk abunda ya mallaka a duniya xan baki abu biyu wanda xakiyi amfani dashi kuma da sharadi idan kika mallake duk abunda kikeso sai kin kawo mun xuciyar budurwar yarinya hhhhhhhhhh yafada yana sakin mugun dariya dan gyara xamanta tayi tareda gyara muryanta tace "nayi alkwarin haka boka" "hahhahaha ba nan kadai aka tsaya ba ni nan xan baki yarinyar da nakeso ki kawo mun xuciyarta..." ajiyar xuciya ta sauke tareda furxarda iska me xafi daga bakinta tace "na yarda boka" wasu magani guda biyu yayi tsafinshi suka fito nan ya mika mata yana cewa "wannan idan xakiyi magana dashi ne xaki tauna kina hauna shi duk abunda kikace kina bukata dole jikinshi na rawa ya baki daga nan kuma wannan xaki watsa mishi shi a jiki kina watsa mashi an gama da tarihin sa baxe kara yin motsi ba haka xecigaba da rayuwa har sai lokacin shi yayi kina aiwatarda hakan xaki kawo mun xuciyar wannan yarinyar ya bud'e wani kwarya ya nuna mata wata yarinya idan kuma ba haka ba xaki haukace har karshen rayuwarki nunfashi taja ta sauke tareda cewa "na yarda boka" fitttt ya bace ita kuwa ta kwashi kayanta tabar dakin da sauri tana fita daga dakin pattt dakin ya bata nan suka wuce a hanyarsu ne tabawa leenah labarin abunda boka yace dariya leenah tayi tana cewa "mtsssw manta dashi a ina xaki ga yarinyar balle har ki kawo mashi xuciyarta ki share shi kawai kicigaba da sha'aninki " "hakane kawata to yanxu meye abunyi..??" "salma be kammata kiyi amfani da maganin da xe sashi yayi paralyze ba ki bari saikin ta tseshi da kyau" khal kuwa yana isa asibitin mom d'in khairat kawai ya iske rusunawa yayi ya gaida ita nan yaxauna saman kujeranda ke facing din khairat yana mata wani irin kallo wani bala'in sonta yakeji da tausayinta yana addabarshi lumshe sexy bold eyes d'inshi yayi hawaye masu xafin gaske na sauka daga idonshi "lafiya khalil ciwo ba shine mutuwa ba....." ya tsinkayo voice d'in mom d'in khairat ta fada dan ajiyar xuciya ya sauke yana goge hawayen d'ago kanshi yayi yana jan hannunta ya shiga murxawa a hankali hawaye ne take fitardawa a hankali numfashinta kuwa sai hawa yake yna sauka hannunshi ya daura a saitin heart d'inta yana jin yanda yake beating kamar xe fasa rigar ya fito voice dinshi na cracking yace "sannu allah ya baki lafiya..." yafada yana kokarin janye hannunshi daga kan heart d'inta rik'e hannunshi tayi tana runtse idonta a hankali ta furta "inasonka khalil......." sanyayyar ajiyar xuciya ya sauke tareda sakin lallausan murmushi "inasonki khairat fiyeda yanda kike tsammani ina sonki fiyeda komai nawa dan allah khairat ki yafe mun ki tausayawa rayuwata katse shi tayi ta hanyar daura mishi lallausan hannunta a bakinshi "ba amfani neman yafiya a wajena dan na dade da yafe maka allah ya yafe mana..." rumgumeta yayi tsam a jikinshi yana fitarda hawaye me xafin gaske daga idonshi "nagode allah yasaka miki da aljannah nayi matumar alfaharin samunki a matsayin mata inasonki khairyna na cuci rayuwarki..." "uhhhm uhhm khal baka cuceni ba dan allah xan iya samun wani alfarma a wajenka....??" dan murmushi yayi "xaki samu khairyna kuma koh menene nayi alkwarin xanyi miki shi" "dan allah kabar duk munanan abubuwanda kake please....." jimmm yayi yanajin wani xufa na karyo mishi cuz baxe iya rayuwa ba kayan maye ba kuma baxe iya xama batareda yayi disvirging din mace "kayi shiru" tafada cikin daddadan voice d'inta "xanyi kokari khairyna amma ki tayani da addu'a cuz sun xame mun jiki....." "insha allah....." yafada tana kai mishi hot kiss a forehead d'inshi "khairat wai da gaske duk kin yafe mun munanan abubuwa dana miki....??" "sosai ma kuwa mijina....." takarasa maganar wani mugun tari na kamata hakan yayi daidai da shigowar iyayen khal gaida iyayen nashi yayi nan ya mike yana cewa "khairyna bari inje inxo da salma..." "ok allah ya tsare mun kai..." tayi maganar tana rufe fuska cuz ta manta da iyayen nashi na kusa. a hanyar ne salma ta kira lukii ta ce mishi su hadu a gidan leenah bayan sun hadu sun gama aikata masha'arsu nan yake sanarda ita asibiti xashi dan baya jin dadin jikinshi a nan suka rabu yayi asibitin ita kuwa tayi gidanta cenxa kayan jikinta tayi xuwa kananan kaya ta shirya tsaf tana jiran dawowar shi dan yau ta shirya mishi sosai. khal kuwa tafe yake kalmomin khairat nata mishi yawo a kai a haka ya isa gidan salma horn yayi mai gadi ya bud'e mishi tafkeken gate d'in nan ya kutsa kan motar xuwa cikin gidan yana shiga parlourn yayi arba da ita nan wayarshi tashiga ringing receiving d'in call d'in yayi "innalillahi wa'inna ilaihi raji'un kawai yake furtawa haba dad meye haka ynxu fa nabarta gaskiya ban yarda mata ta ta rasu na please dad ka bar yimun wannan wasan nasan khairat baxata tafi ta barni ba guppppppp yaji an bug'e shi wayar hannunshi ta fadi kasa ta fashe gaba daya kafin ya dago kai ya kalle wanda ya bige shi har ya isa wajen salma tashi tsaye salma tayi ganin lukii yayi kanta da gudu ya shak'e mata wuya dakyar ta iya bud'e bakinta tana cewa "haba lukii lafiya shine xaka fado min gida....." "shegiya yau saina kashe ki ni xaki sakawa kanjamau wallahi yau sai nayi ajalinka karuwar banxa kawai....." yafada yana kara shake mata wuya cikin rud'ani khal yayi kansu karfin hali tayi takai hannunta kan tafkeken kujerar dake parlourn ta dauko leda da hannu ta fashe shi dan batason yaji me yake faruwa tsakaninta da lukii dan gudun take asirinta ya tonu wajenshi watsa mishi maganin tayi a jiki nan ya fadi kwance koh alamar motsi beyi ido kawai yake rabawa duk yanda yaso ya bud'e bakin shi yayi magana amma ina ya kasa lukiii kuwa sai jibgar salma yake gaba daya duk ya yanyanke mata jiki hakan yajata yabar gidan da ita yana cewa "wallahi yau kwananki ya kare yau sai na kashe ki......." bangaren dadyn khal kuwa sunyita jiran dawowar shi amma shiru hakan suka dauki gawarta suka bar asibitin _gaskiya xan dakata dan kuna ganin kamar wasa nake duk baku gyara ba wallahi xan dakata nima in hutu tunda dan comment d'in da sharhi ya gagareku_ comment and share [6/17, 11:09 PM] Feeby: ♣️♥️♣️ *_NI DA KE...!!!_* ♣️♥️♣️ ```♥️Dole muyi rayuwa........♥️``` _By 😘😘feebyrh😘✍️_ page 1️⃣8️⃣ B'angaren daddyn khal kuwa sun yita jiran dawowar shi amma shiru sun kira yafi a k'irga abu daya kawai sukeji hakan suka hakura suka dauki gawarta suka bar asibitin bayan kwana biyu da rasuwar khairat shiru ba khal na labarin shi kowa da tunanin da yake wasu cewa suke daman ba sonta yake ba shiyasa bexo ba yaje ya tare da amaryar shi surutai dai kala kala haka akayi tayi ranarda ta cika kwana uku da rasuwa ne dad d'inshi dana khairat suka yanke hukuncin xuwa gidan nashi don neman shi cuz tun randa khairat ta rasu bashi ba labarin shi suna isa gidan basu bi takan me gadin ba suka fada gidan a bud'e suka ga door d'in parlourn abunda sukaci karo dashi ne yayi mummunan tayar musu da hankali da tsoratarda su khalil ne kwance kamar kawa idonshi a lumshe sai hawaye da suka bushe a handsome face d'inshi cikin tashin hankali sukayi kanshi bubbugashi dad yayi dakyar ya bud'e ido yana binsu da kallo wasu hawaye masu bala'in xafi ne suka cika mishi ido wa'inda cikin idon kawai suka tsaya sanadiyar ruwan jikin nashi dake gabbbbb da karewa mai gadi da driver suka kira nan suka ciccibeshi xuwa mota direct hospital suka nufa dashi satin shi uku akayi transfer d'insu india cuz duk bincike daya kamata likitocin suyi sunyi amma basu gane komai ba safiyar monday da safe suka shirya mom da dad ne suka tafi suna isa airport dad ya kira wani abokin kasuwancin shi wanda acen yake xama yana kasuwancin shi daga india yake tura kaya nigeria a gidanshi suka sauka inda akayi musu taro na girma da arxiki ranar tuesday suka shirya don xuwa babban asibitin wanda asibiti ne na masu paralysed ne kawai likitocin sunyi iya kacin kokarinsu don gano abunda ke damun shi cux jijiyoyin shi lafiya qlw suke kuma jini na yawo yanda yakamata hakan yasa sukace su koma gida ranar friday sukayi appointment xasu hadu da babbar likitar wacce itace babba kapppp a fannin paralysis hakan suka hakura suka koma gidan xaune suke cikin rashin dadin wannan mummunan lamarin daya afkawa tilon dansu dad ne xaune ya had'e hannu yayi takumi xaxxafan hawaye ne kawai ke wanke mishi fuska mom ma haka xaune take ita nata ma kuka take me gidan ne ya shigo cikeda tausayi ya dafa dad daya kurawa khal ido wanda yake kwance hawaye ne kawai ke yawo a face d'inshi kallo daya xaka mishi kasan yana cikin tsananin damuwa duk ya cenxa kamar bashi ba duk ya rame face d'inshi kuwa ya sauya kamar ba nashi na duk da ana saka mishi drip dan koh ruwa aka bud'e bakin shi aka saka baya shiga gyara murya yayi ya cije don duk yanda kakeda taurin rai idan kaga damuwar da suke ciki dole ne sai sun baka tausayi kuma dole ne kwallar tausayi ya sauka daga idonka kullum haka suke kuka yaxame musu abincin ci kullum suna xaune suna kallonshi sai aikin kuka suke sallah kawai ke tayarda su don koh abinci ba ci suke ba sai an matsa musu sukeci shima kadan "yakamata kuyi hakuri kuka ba abunda xeyi muku....." abokin dad yafada yana dafa shoulder d'in dad "lukman maxanyi inba kuka ba.....yafada matsanacin kuka na kufce mishi hannun lukman yasa ya goge hawaye dake fita daga idonshi ya kalle dad ya kyau yana cewa "muhammad addu'a yakamata muyi masa dan shi yake bukata a wajen mu kuma yakamata mu rika karfafa mishi gwiwa wannan kukanda yake ma ai babban ciwo ne a wajenshi cuz a xuciya yake kukan nashi kuma xe iya affecting d'in heart d'inshi......" mugun kuka dad yakuma fashewa dashi yana shafa kan khal tareda goge mishi xaxxafan hawaye dake fita a idonshi wanda yayi mugun ja yace "lukman dole ne inyi uuka khalil kawai nakeda a duniya banada kowa sai shi kanwata da nake gani inajin sanyi a rai koh ba komai nasan akwai jini a tare dani toh ita dinma babu ita bansan duniyarda ta fada ba rayuwata na cikin rud'ani da k'unci lukman bansan inda xan saka kaina ba ya Allah ina rokonka yabawa d'a na lafiya..... cewar dad yana sauke ajiyar xuciya tareda furxarda iska me xafin gaske daga bakin shi ya d'ago kai ya kalle abokin nashi lukman yace "lukman wai ba'a musayar ciwo ne so nake ciwon shi ya dawo jikina xanfi jin dadin in ganni kwance shi kuwa yana cikin koshin lafiya.....kuka mom ne yasa shi yin shiru shima yana cigaba da kukan lukman ne yayi magana yana cewa "muhammad kuyi hakuri insha Allah gobe ne xaku ga doctor da kukeda appointment da insha Allah komai xeyi dai-dai dan kwararriya ce ta wannan fannin.. cikin kuka mom tace "Allah yasa......! voice d'inta na mugun cracking tayi maganar friday morning suka shirya tunda sanyin safe suka nufi asibitin sun dade sosai har dare nan aka basu hakuri cewar baxasu samu damar ganinta ba sai next friday hakan suka hakura suka koma suka cigaba da kukansu wanda yaxame sumu kamar abinci dan kullum sai sunci me isarsu dakyar sukaga next friday yayi ganin shi suke kamar shekara tun ba'ayi sallar asuba ba suka nufi asibitin a cen sukayi sallah kamar wancen friday d'in haka akaxo aka koma basu hakuri cuz dare yayi ita kuwa gida xata koma har sun ja gadon da yake kwance xasu inda motar nasu yake nan saiga wata nurse ta dawo ta kira su ta harshen indianci tayi musu maganar lukman ne yabata amsa dan shi yanaji cikeda farin ciki suka koma shi kad'ai aka shigarda dakin da take ciki wata matace xaune take da glass sanye a sexy eyes d'inta wanda eye lashes ya cika duk'e kanta yake tana y'an rubuce rubuce ta dauki lokaci kafin ta d'ago tana dubin nurses da suka shigo da shi cikeda natsuwa ta tashi tana nufar gadon da yake kwance a lumshe eyes d'inshi suke wani irin raxana tayi da sauri ta cire glass dake makale a beauty face d'inta dakyau take kallon shi gabanta ne yayi mummunan fad'iwa da sauri tayiwa nurse d'in magana ta kira mata wa'inda suke tareda shi cikin harshen indianci tayi musu maganar gabanta kuwa sai tsananta fadiwa yake ganin me wannan fuska tabbas tasan wannan kappp irin fuskar yayanta ne amma kuma ana kama a koh ina but xataso ganinsu tana cikin wannan tunanin ne aka bud'e kofar da sauri takai kanta tana kallon masu shigowa dakin raxanannen ihu tasaki tana cewa "yaya.... tana fadar hakan ta fadi summiya da sauri yayi kanta yana jijjigata yana kiran sunanta ya kasa misalta irin farin cikin da yake ciki da farin ciki ga bakin ciki amma duk da hakan kallo daya xaka mishi kasan yana cikin annashuwa yanxun nan cikin raxana ta tashi tana fashewa da kuka cikin voice d'inta na kuka tace "yaya dama baka mutu ba......?? cikin matsanacin kuka tayi maganar ajiyar xuciya yasauke yana goge mata hawaye dake fita daga idonta yace "ban mutu ba hauwa....ina nan da raina..... "yaya ina abba da umma toh.....??" ta tambayeshi tana dan sakin murmushi jimmmm yayi hawaye masu xafin gaske na fita daga idonshi yace "allah yayi musu cikawa......" nan kuka yadawo sabo gaba daya dakin ganin wannan dogon xancen baxeyu yanxu ba yasa ta tsayarda kukanta tana cewa "yaya muje gidana in yaso sai mu kare komai cen bari in duba shi" cikin sanyin jiki ta tashi tashiga duba shi tafi 2 hours a kanshi amma ba abunda ta gane cikeda rudewa ta kalle yayan nata tana cewa "yaya ya akayi hakan ya faru duk bincike daya kamata nayi amma ban gane abunda ke damun shi ba" ajiyar xuciya dad yayi yana goge tears dake rolling a face d'inshi nan yabata labarin abunda yafaru tun daga farkon mutuwar khairat har xuwanda sukayi suka sameshi ya karashe maganar da cewa "ina ganin rasuwar matar ne yasa shi wannan lamarin dayake ciki..." girgixa kai tayi tana cewa "tunani baxe saka shi haka ba kawai dai mu dage da addu'a" cikin dan lokaci kadan suka bar asibitin xuwa gidanta wata matashiyar budurwa ce suka gani kallon yarinyar dad yayi ya dafa ta yana cewa "wannan kuma wacece.....??" dan murmushi tayi tana cewa "yarka ce....." dan xaro ido yayi cikeda mamaki yace "ina yusuf.....??" ajiyar xuciya ta sauke tana cewa "Allah yayi mishi cikawa lokacinda mukayi hatsari...." "innalillahi wa'inna ilaihi raji'un Allah yayi mishi rahama" ameen tafada nan tayi ma'aikatan gidan umurni da sukai khal wani daki kallon yarta tayi wacce ta kurawa dad ido tana mishi kallon sani kamar ta taba ganin irin fuskar wani waje tace "momi na ya kinsan shi ne...??" dan murmushi tayi tana girgixa kai kafin tace "kamar dai na taba ganin me irin fuskar" "toh babanki me wannan kuma mamanki wan cen kuma yayanki ne..." ta nuna mata khal wanda ake turawa xuwa wani dakin "mom meke damunshi ne haka" tayi tambayar cikin voice d'in tausayi "momi Allah ne kadai yasan abunda ke damun shi" "ayyah Allah yabashi lafiya...." ameen tace mata nan kowa ya nufi masaukin shi wacce aka kira da momi kuwa direct dakin da khal yake ta nufa dan ya bala'in bata tausayi a bakin gado ta tsaya tana kallon shi wani mahaukacin dariya ta tuntsure dashi a hankali ya bud'e eyes d'inshi yana kallonta mummunan fadiwa gabanshi yayi ganin wannan face d'in yayi mugun tsorata amma baxaka gane ba sai in ka kurawa eyes d'inshi ido cuz kana ganin idonshi kasan a rikice yake rik'e face d'inshi tayi tana murmushin mugunta tace "khal kenan babban dan duniya aikinka na kyau kayi tunanin Allah xe barka ne.......??" tafada tana murmushi dariya ta koma yi ta matse fuskarshi da karfi tace "macuci kawai ka rabani da budurcina kasa rayuwata cikin kunci da masifa toh yau karshenka yaxo ni nan xanyi maganin ka ba ruwana da lalura da kake ciki wallahi sai na dau fansar abunda kayi mun......khal kenan yau ina kwalaben giyar ina kayan mayenka kuma ina yan mata wa'inda basu san hawa ba basu san sauka ba wa'inda kake yiwa fyade.....? kai a ganinka Allah xe barka lokacinda kake wulakanta wasu hhhhhhh yar talakawa yar matsiyata ka manta lokacinda kake xagin mahaifiyata sai gashi yau wajenta kaxo neman taimako ina ixxarka ina alfahari da kake da kanka dan Allah ka nuna mun....please yau ina bodyguards ne.....ina saif.....??sarkin dauko maka yan mata kana lalata ina suke....dan Allah ka kira su suxo su taimaka maka......" tafada tana fashewa da mugun dariya lafiyayyen mari ta aika mishi tana cewa "ki rufe mun wannan bakin naki karki koma yimun ihu kamanta koh toh nima yau din nan magana kawai nake bukata kayi mun kaji dariya ta koma yi tana cewa "hahahhhh wallahi sai na ciki NIDA KEE dole muyi rayuwar morewa dole muji dadin junan mu inba haka ba koh na lahira sai ya fiki jin dadi......duk fadin duniyar nan ba ubanda ya isa ya hanani mu'alama dake kohda kuwa ubanki ne dole yabarni na xubda ruwan ishinki da nakeji dan wallahi ina bala'in kwadayinki........!!nasan ka manta lokacinda ka gaya mun haka koh toh yanxu saika tashi gani kaci kaga ba abunda xe hanaka ci fa hhhhh nawa ne keda ubanki?? da har xan neme abu kija dani..... tafada kuma tana dariya nan kuma ta tabe bakinta yana cewa "ubana bayada komai please ka tashi kayi abunda kakeso dani kaji....."jin.motsin mutane alamun xa'a shigo dakin yasa taja tsaki tana cewa "yanxu fa aka fara wasan tsakanina dakai dole saika tashi kaci abunda kakeso kaji karka manta NI DA KAI dole muyi rayuwar morewa....." tana fadar hakan ta kirkiro hawayen karya daidai shigowarsu.......... [6/17, 11:09 PM] Feeby: ♣️♥️♣️ *_NI DA KE...!!!_* ♣️♥️♣️ ```♥️Dole muyi rayuwa........♥️``` _By 😘😘feebyrh😘✍️_ page 1️⃣9️⃣ Kai tsaye suka nufi inda yake kwance shafa face d'inshi dad yayi yana goge xaxxafan hawaye dake rolling a handsome face d'inshi mayarda hankalin shi yayi kan momy wacce keta faman share kwallar a beauty face d'inta voice d'inta na cracking ta kalle mom d'inta tana cewa "mom meke damun shi ne.......??" ajiyar xuciya ta sauke tana cewa "Allah ne kadai yasan abunda ke damun shi...." murmushin mugunta tayi tana aiyyana irin muguntarda xata mishi "Allah yabashi lafiya" ta fada in cool voice nan suka bar dakin gaba daya sukayi parlour Jim kowa yayi da abunda yake tsak'awa a ranshi "mom please ya maganar baba....?" numfashi ta sauke tana gyara xamanta tareda cewa "momy wallahi bana sha'awar sake yin aure yanxu" d'an b'ata face tayi ta matso kusa da mahaifiyar tata tana cewa "mom please ki ceci rayuwata wallahi baba yayi hallacci a rayuwata yayi mun abunda koh mahaifina beyin ba in fact koh ke bakiyi mun abunda baba yamun ba......" ta karashe maganar tana fashewa da matsanacin kuka me tsuma rai iska me xafi mom ta furxarda daga bakinta ta lumshe sexy eyes d'inta cuz Sam bata son abunda xe batawa yar tata rai "naji xanyi tunani akai...." murmushi momy tayi "mom nagode sosai Allah yasaka miki da aljannah" "ameen duk suka fada" nan ta tashi tabar parlourn direct dakinta ta nufa phone d'inta ta dauko tayi dialing wani number ringing daya akayi picking murmushi tayi nan suka cigaba da wayar da alama tana jin dadi yin wayar B'angaren luba kuwa tsaye take tsakiyar gida tana faman kiran yaran gidan Maryam ce ta fito da gudunta direct ta bangaren toilet ta nufa ta fara kifa amai da sauri luba ta bita tabe baki tayi ganin yanda maryam keta xabga amai kamar xata amaye kayan cikinta"ke lafiya kike amai haka...??" "lafiya qlw umma xaxxabi nakeji....." gyada kai kawai tayi tabar wajen....... Watan khal uku duk bincike da test daya kamata ayi anyi amma aikin banxa B'angaren momy kuwa ba irin axaba da bata kwada mishi ba hakan iyayen nashi suka hakura suna shirin bari kasar duk yanda dad yaso ya dawo da kanwar tashi amma baki hakan ya hakura suka dawo da momy cuz ta nace wai tana son xuwa taga babanta ranar Saturday suka dawo da sanyin safiya bayan kwana biyu momi ce xaune a bed side dake room d'in khal murmushin mugunta ta sakar mashi tana rikeda hannun shi ta matse sosai "khal ka tashi mana mu more rayuwar mu kaji....khal dan gata ka tashi fa yar shekara goma sha biyu xan kawo maka kaci kaji please....." hawaye ne ke sauka daga idonshi dariya tayi tana taba hannu tace "kasan me...??wallahi Sam Baka bani tausayi daxan samu dama wallahi koh kasheka xanyi koh inyi damaged d'in rayuwarka.....!!!" ido kawai yake binta dashi wa'inda suke cike tappppp da xaxxafan hawaye mom d'in khal ce ta shigo dakin kallon momy tayi tana cewa "mamana karki damu insha Allah xe samu sauki kinji....." gyada tayi shafa face d'inshi tayi tana cewa "karka damu xuwa anjima sheikh alhassan xexo...." Kuyi hakuri da wannan [6/17, 11:04 PM] Feeby: ♣️♥️♣️ *_NI DA KE...!!!_* ♣️♥️♣️ ```♥️Dole muyi rayuwa........♥️``` _By 😘😘feebyrh😘✍️_ page 2️⃣0️⃣ Daga nan ta fice daga dakin kallonshi momy tayi cikeda mugunta shu'umin murmushi tasakar mishi tana cewa "koh wa xexo wallahi baxaka taba jin sauki ba haka xaka k'are rayuwarka jahili kawai macucin banxa....."wani irin kololon bakin ciki ya had'iye wani axabar xafi yakeji a ranshi ji yake kamar xuciyarshi xata fasa fatar jikin shi ta fita a yanxu yafi bukatar yabar duniyar ma gaba daya da irin wannan abun yarinyar da bata wuce ya matse ta a tafin hannunshi ba itace ke gasa mishi irin wa'innan mugayen maganganu daxe tashi a yanxu tabbas sai ya kusa kasheta coz yama fi jin haushinta fiyeda Salma wacce ta jefa shi cikin wannan mugun hali Wanda gara mutuwa dashi xaxxafan hawaye ne ya cika mishi sexy bold eyes d'inshi wa'inda sukayi masifar jaaaaaaa dariya ta fashe dashi tareda tapa hannu tana cewa " ba kuka yakamata kayita yi ba ka kira doctor mana yaxo ya agaje ka please.....kaji koh kuwa yasaka almakashi ka fasa da kanka coz kana matukar kwadayi.....tafada tana dariya handsome face d'inshi ta shafa "owwww ka manta kanada kudin da xaka saka mahaifina ya bud'e maka kafata kaci....toh why not kayi amfani da kudinka kabawa kanka lafiya....? kuma dai bara in tambayeka nawa ne da ubanka dahar xaka ja dani Ina magana kayi banxa dani toh wai ma ba kai bane ka lafta mun mugun mari akan nayi ihu xaka keta mun haddi.....tafada tana dauko phone d'inta "nasan khal baya son ihu duk abunda xe saka shi hayaniya baya so koh toh ga wannan sai kayi duk uwarda xakayi....." kida me mugun sound ta kunna ta kure volume tareda makala eyepiece a wayar saka mishi shi a kunne tayi tsaye ta mik'e tana cewa "ka tashi muyi rawa mana kaji....." xuciyar shi kawai ke bugawa idan ka daura eyes d'in ka a saitin heart d'in shi xakaga yanda yake beating da sauri sauri kamar xe fita hawaye kuwa sai wanke mishi fuska yake dan ji yake kamar dodon kunnen shi xe fita coz baya son abu da kara dad ne ya shigo dakin tareda sheikh alhassan da wani "ke mamana lafiya kika saka mishi wannan abun a kunne.....????" Jikinta ne yadau rawa da sauri ta cire tana cewa "karatun Alkur'ani ne na sheikh alhassan na saka mishi koh xeji damar abunda ke damun shi....." tayi maganar voice d'inta na cracking gaida sauran mutanen tayi ta fice sun girgixa sosai da lamarin na khal ajiyar xuciya sheikh ya sauke yana cewa "ba shakka wannan sihiri ne...." "haka muke hasashe...." cewar dad yana kallon khal "gobe xa'a sauke mishi kur'ani kuma kuma Ku cigaba da tashi yin nafila kuna mishi addu'u insha Allah komai xe daidaita....." "Allah yasa mudace...." nan suka yi mishi addu'a daga nan suka bar gidan Luba xe xaune tayi crossing kafarta daya kan daya maryam ce durkushe a gabanta sai kuka take xaro ido luba ta koma yi tana kallonta dakyau "ni xaki ciwa mutunci ki bata mun suna a duniya wallahi yau dinnan kisan yanda xakiyi da cikin nan inba haka ba koh na lahira sai ya fiki jin dadi......" dagowa tayi tana cewa "umma nifa banda laifi tunda ke kika tura ni neman miki kudi kar kiga laifi na kuma karkiyi tunanin dan ke nake kuka bakomai bake yiwa kuka ba sai irin wannan mugun halin naki..." "rufa mun baki shashasha ita Firdausi da nake aikawa neman kudin kinga tayi ciki ne sai ke wacce batasan yanda xata kare kanta ba........ 😘😘feebyrh [6/17, 11:04 PM] Feeby: ♣️♥️♣️ *_NI DA KE...!!!_* ♣️♥️♣️ ```♥️Dole muyi rayuwa........♥️``` _By 😘😘feebyrh😘✍️_ page 2️⃣1️⃣ "Rufa mun baki shashasha ita Firdausi da nake aikawa Neman kudin kinga tayi ciki ne.......??sai ke shashasha wacce batasan yanda xata Kare kanta ba....." "to umma ai ina ganin laifin ki ne Ke yakamata ki bani maganin bani xan nemawa kai na tunda bani na saka kaina ba saka ni akayi...." "mtssw kaji mun munafukar yarinya ai sai kisan yanda xakiyi da cikin dan yau dinnan xaki fitarda cikin wallahi" "gaskiya ni umma inason cikina baxan iya xubda shi ba da wanne xunubin xanji na aikata xina koh na xubda cikin.....?? tsaye luba ta mik'e tana rik'e waist d'inta ta finciko wuyan maryam da karfi ta rik'e " wallahi baki isa ba yau saina ci ubanki har sai cikin nan ya xube kuma baxaki bar nema mun kudi ba koh gobe sai kinje in yaso kuma ki koma bud'e kafa ayi miki wani cikin ni kuwa baxan gaji da cin ubanki ba har sai ya xube.....ita shegiyar kuwa anxo an tafi da ita gashi duk abubuwa sunyi mun yawa a kai" Tana fadar hakan tacigaba da xabgar maryam B'angaren khal kuwa bayan fitan su dad yaci axaba sosai hannun momy a ranar ne hauwa mahaifiyar momy ta sauka Nigeria sunyi matukar murna da dawowarta nan tace ta dawo da aikinta a nan coz tana son tayiwa kasarta aiki dama dalilin daya sa tabar kasar don a ganinta batada kowa shiyasa xaune suke kan dinning table suna lunch mom ce ta juya bataga momy "lafiya wai ina momy....??" murmushi dad yayi yana cewa "kinsan ai baxata wuce dakin yayanta ba...." "nikam Alhaji ina mamakin irin wannan kauna da tausayi dake tsakanin su...??" "hakane mine kinsan ai jini yafi ruwa kauri" "hakane Alhaji kullum babban fatan ta Allah yabashi lafiya" ASALIN SU Alhaji Muhammad d'a ne ga Alhaji umar yaran shi biyu Muhammad da hauwa Allah ya axurtashi da dukiya wanda yayi gadon shi tun kakanni shikadai Allah yabawa iyayenshi Muhammad da hauwa sun girma cikin kulawar iyayen su da tarbiyyah me tsabta sunyi karatu na islama da boko sosai inda tun kafin mahaifin nasu ya rasu ya mallakawa Muhammad dukiyar shi me dunbin yawa nan yashiga juya dukiyar ya dawo sokoto state da xama yana kasuwancin shi iyayenshi kuwa da hauwa suna Abuja a nan ne Muhammad ya hadu da matar shi basu wani yi soyayyah ba sukayi aure sun dade sosai kafin Allah yabasu haihuwa iyayen nashi sunyi matukar murna daren suna ne mahaifin nashi da mahaifiyarsa suka shirya xuwa ganin wannan jaririnda Allah ya axurtasu da a hanyar su na xuwa ne jirgin su yayi hatsari inda duk wa'inda ke jirgin suka rasu Muhammad yayi bakin ciki sosai ranar suna Yaro kaci sunan kakan shi shine aka saka mishi Khalil yaronda ya tashi cikin gata da soyayyar iyayenshi fiyeda yanda ba'a sammani lokacinda hauwa taji labarin ta kusa xaucewa hakan yayi daidai da kammala karatunta a U.S.A bayan ta dawo ne suka hadu da Yusuf nan suka kulla soyayyah harta kaisu ga aure saidai kash Sam tabaji dadin auren ba don matar Yusuf tabi ta addabeta saida ta shekara goma sha biyar da aure kafin ta haihu ranar suna yarinya taci sunan mahaifiyarta wato Firdausi haka a lokacin ne taji mummunar labari cewar yayanta ya rasu tacigaba da rayuwa cikin kunci ranar juma'a da rana kishiyarta ta tura mata Yan daba haka suka risketa a gidan Allah yabata iko ta fita tayi gudu har xuwa wani unguwa lokacin yarta na shan nono a hanya sukaci karo da wani mutum yana fita daga gidanshi tana haki ta mika mishi yarta tana nuna mishi mutanen da ke binta tace "bawan Allah ka taimaka ka rike mun yata xasu kasheta xan dawo karbarta ka shiga karsu xo...." voice d'inta na cracking tayi maganar nan tacigaba da gudu a hanya ne suka hadu da mijinta tayi sauri ta Shiga motar cikin rudani yake tambayarta ita kuwa sai ajiyar xuciya take duk ya mayarda hankalinshi a kanta garauuuuuu sukaji wani babban mota ya buga su ana isa asibiti koh da akayi bincike mijin ya dade da mutuwa ita kuwa tayi losing memory d'inta me motarda aka kad'e su da ita ne ya dauki nauyin kaita Indian ayi mata magani nan tacigaba da rayuwa a cen har tasamu lafiya inda har aiki tasamu a cen kafin ta dawo Nigeria ta dade tana Neman wannan mutumin dakyar ta gane gidan tana xuwa gidan kuwa ta iske shi ga mamakinta da xuwanta har ya ganeta nan ya kira Firdausi ya xaunarda ita ya gaya mata komai tayi kuka sosai najin ba Malam ya haifeta ba dakyar ta yarda tabi mahaifiyar ta kudi sosai mamata taba shi amma firrrr yaki karba...... Cigaban labari momy ce ta fito cikin shirinta na gown pink colour tayi rolling d'in Vail light pink ba kadan tayi kyau nufar dinning area tayi tana cewa "mom xani wajen baba............ 😘feebyrh [6/17, 11:05 PM] Feeby: ♣️♥️♣️ *_NI DA KE...!!!_* ♣️♥️♣️ ```♥️Dole muyi rayuwa........♥️``` _By 😘😘feebyrh😘✍️_ page 2️⃣2️⃣ Dagowa tay ta kalleta tana sakar mata murmushi "jira ni mu tafi...." xama tayi tana jiranta ta gama. Nan suka gama suka shirya suka nufi gidansu luba ,luba tayi musu tarba ta nuna musu karamci kamar wata ta kwarai nan ne Firdausi ke rokon baba daya nemi auren mom d'inta jim yayi cox yasan tafi karfin shi nesa ba kusa ba ganin Firdausi ta nace da rokon yasa ya amince nan suka bar gidan tareda bawa luba makudan kudi da kayan abinci tareda takardun baba direct gidan suka koma suna isa gidan direct dakin khal ta wuce yana nan kwance kamar gawa sai rabon ido yake tana Shiga dakin ta fashe fa dariya shi kuwa sai kallonta yake yana jin kamar ya tashi ya shak'e ta dapppp dashi tayi tana cewa "ehhyeah khal yau ba kuka koh don kaji ance xaka samu sauki ne......???" tafada tana kai face d'inta daidai nashi tana kallon kwayar idonshi dan tabe baki tayi tana cewa "ooohhh please yayana kayi hawaye kaji wallahi xan iya mutuwa idan banga wannan hawayen naka ba wallahi ba namijin daya taba bani wahala sai kai please yayana kaji.....tafada kamar xatayi kuka tana sakar mishi shu'umin murmushi " baxakayi bane sai na nuna maka halina kai dan matsiyata harka isa nasa ka abu ka k'iyi.....!??"cikin fada tayi maganar "karka damu ina xuwa kaji nan ta fita ta nufi kitchen tsoma hannunta tayi a ruwa kafin ta dankwala hannun a yaji tana murmushin mugun tayi bedroom d'inshi lokacinda ta shiga dakin eyes d'inshi a lumshe suke bayan xafi ba abunda yakeji a heart d'inshi bud'e sexy bold eyes d'inshi yayi jin motsin mutum a kusa dashi cakkkk ta caka mishi hannunta me yaji a ido take idonshi yayi mugun jaaaaa xaxxafan hawaye na fita daga idon Dariya tayi tana facing d'inshi tace "ba kai taurin kai ba meyasa kayi kukan yanxu....kasan me nakeso dakai yanxu...???so nake kayi mun dariya inba haka ba kuwa hmmm koh na lahira sai ya fika jin dadi minti biyar na Baka kafin na dawo ka tabbata ka shirya yin mun dariya...tayi maganar kamar wacce bata taba dariya ba a duniya nan ta fici daga dakin a parlour ta same iyayen basu xama tayi tana facing d'in mom d'inta tace " mom inaso gobe naje gidanmu sai mun kammala waec dinmu kafin indawo" "OK Allah yakaimu goben lafiya..." "Ameen" tace tana tashi daga wajen Da safe ta Shiga dakin khal xama tayi tareda fitarda allura tana cewa "bari na sossoka maka in gani idan jini na yawo a jikinka ..." Tafada tana fara soka mishi allura duk jikin shi ba inda bata soke ba har face d'inshi nan ta mayarda allurar cikin hand bag d'inta tabar dakin BAYAN SATI BIYU yau ne su Firdausi suka gama exams d'insu tsaye take tana gyara kayanta a trolley d'inta luba ce gefenta tana tayata nad'e kayan cikeda kulawa luba take kallonta kafin tace "Firdausi don Allah karki tafi yau ki bari ki kara kwana biyu kinji yata....." murmushi tayi tana cewa "umma kiyi hakuri xan dawo nan da kwana biyu insha Allah..." "toh yata Allah yayi miki albarka" "Ameen" tafada daidai ta gama hada kayan nan ta xauna jiran driver da xexo daukarta ba'a dauki lokaci ba sai gashi yaxo gaba dayan su sukayi mata rakiya nan tabar gidan Basu dauki lokaci ba suka nufi gidan bayan yayi parking ta fito tana murnar haduwa da khal ta koma yi mishi muguntarda ta saba gabanta ne yayi mugun fadiwa ganin mutum xaune yayi crossing kafarshi daya kan daya idonshi dauke da white glass sanye yake cikin jeans trouser white color da riga black hankalin shi gaba daya na kan waya dake hannunshi a hankali ya dago da kanshi karappp suka hada ido saida kayan cikinta ya kad'a sumar tsaye tayi tana saka abubuwa a ranta "lafiya kika dask'are cen....??" ta tsinkayo voice d'in mamanta dakyar ta iya daga kafarta jikinta na rawa ta isa wajensu voice d'inta na cracking ta gaida su amsa mata sukayi tsabanin khal Wanda tunda suka hada ido ya dan ja tsakin takaici yacigaba da lamarin gabanshi "kina mamakin yayanki ne....??" ajiyar xuciya ta sauke tareda furxarda xaxxafan iska daga bakinta tace "sosai kuwa dad amma ikon Allah bayada mamaki..." "hakane mamana ranarda kika tafi kina fita Lokacinda na Shiga dakin shi sai naga kamar an sossoka jikinshi da wani......be karasa maganar ba tace "kun gane Wanda ya soke shi....??" tayi maganar voice d'inta na mugun cracking Murmushi dad yayi yana cewa "a'a ina ganin kamar haka kawai abun ya faru cox bakin jini yayita fita daga wajen ba'a dauki lokaci ba sai gashi ya fara motsi...." "Kai Allah mun gode maka Allah ya rufa mana asiri" tafada tana yin daki tana shiga ta mayarda door ta rufe tareda jan dogon tsaki tace "wallahi banso yaji sauki ba wallahi naso ya mutu a haka" yinin ranar cikeda bakin ciki ta yini B'angaren khal kuwa ba kadan ya tsaneta ba yaso ya gasa mata aya a hannu amma ya barta koh ba komai itace sanadiyar samun lafiyar shi xaune yake kan darduma ya gama sallah tashi yayi xe nufi main part d'in gidan yana doso kofar Shiga parlourn ita kuwa tana kokarin fita wani irin kaura sukayi lafiyayyen mari ya akai mata ya shako wuyanta...... 😘😘feebyrh [6/17, 11:05 PM] Feeby: ♣️♥️♣️ *_NI DA KE...!!!_* ♣️♥️♣️ ```♥️Dole muyi rayuwa........♥️``` _By 😘😘feebyrh😘✍️_ *This page is dedicated to my real fans inajin dadin comment d'inku over😘* _*Da yawanku kuna tambayana ya sunana na ainihi to sunana*_ _Firdausi Muhammad mainasara_ page 2️⃣3️⃣ Wani irin mugun shak'a ya mata wanda yasa nunfashinta yana baraxanar barin Jikinta sexy bold eye d'inshi ne yayi mugun jaaaa tsabar bacin rai coz ba kadan ya tsaneta ba voice d'inta na mugun cracking tace"khal...dan... Allah...ka...yi hakura..wallahi...bansani ba...na kau...reka" xaxxafan iska ya furxarda daga cute bakinshi tareda sauke nauyayyen ajiyar xuciya ya xaro mata ido ya koma tamke handsome face d'inshi kamar Wanda ne taba yin dariya ba a duniya take kayan cikinta suka kad'a gaban ta kuwa ya tsananta fadiwa bugawa yake kamar xe fasa fatar jikinta ya fito cikin tsawa yake tambayarta yana cewa"waye....khal...??ni xaki rainawa hankali ki kira sunana ke wacce irin jaka ce a cikin jahillai a wanne B'angaren kike....??" "don girman Allah kayi hakuri wallahi hakan nasan ana kiran ka...." cewar Firdausi cikin matsanacin kuka tayi maganar jikinta sai rawa yake lumshe eyes d'inshi yayi yana sauke ajiyar xuciya wani masifaffen feeling yakeji a kanta tunda yake be taba kwadayin yarinya ta wahalarda shi ba kamarta kuma ita din masifar sha'awar ta yake and kuma ba wacce ya tsana kamarta k'ara matse xaxaran faratan hannunshi yayi a wuyanta take ta fadi sumammiya cikin kid'imewa da tsananin rud'ani ya kneel down yana kallonta da sauri ya finciketa xuwa bedroom d'inshi coz baya son su mom su ganshi wurgata yayi kan tafkeken hadadden bed dake room d'in Wanda yasha kyau harya gashi yayi xama yayi yana xura hunnunshi a lallausan sumar kanshi wanda ya kwanta lupppp sai sheki yake xubawa dafe heart d'inshi yayi yana jin yanda yake bugawa ji yake kamar ya shak'e wuyanta yake hannunshi ya sauke yana kai wa kan bananan shi yana jin yanda yake bugawa rik'e shi yayi da kyau yana cewa "man kayi hkr wannan makiyiyarka ce..." in cool voice yayi maganar nan take reaction d'inshi ya cenxa axababben sha'awa yakeji wanda baxe iya control ba jikinshi kuwa sai rawa yake gashin jikinshi kuwa duk sun tashi a hankali ya juya face d'inshi kanta wani irin yarrrrrr yaji daga kanshi har xuwa tapin kafarshi kurawa breast d'inta shanyayyun sexy bold eyes d'inshi yayi yana kallon yanda nonon ya cika mata Riga kamar xe fasa rigar lashe cute pink lips d'inshi yayi yana furxarda sanyayyar iska daga bakinshi me dauke da wani kamshin wani daddadan sweet dake bakinshi "ooh my God mexanyi da wannan kaxamar yarinyar......??" yafada a hankali ya k'ara kura mata ido "koh in kira saif ne??? ya tambaye kanshi " no nayi alkawarin baxan koma b'ata yaran mutane ba na daukarwa my khair wannan alkawarin....but meyasa nakejin baxan iya controlling kaina ba akan wannan bitch ne....irinta nawa naci.....???? meyasa kwadayinta yayi mun yawa dahar yanxu ban xubda ruwan kwadayin ba.....ohhhhh Allah kayi mun mafita a kan wannan lamarin inama xanga salmatyna ne yanxu....???meyasa nakejin soyayyarta na koma karuwa a heart d'ina ne why na kasa tsanarta yanda na tsani wannan bitch ne duk kuwa cewar itace silar fawa wannan lalurar da nayi.....??? yafada yana dafe kanshi wani B'angaren na xuviyarshi kuwa cewa yake "khal salmat baxata haba nakkasarda kai ba baxaka gane cewar itace silar saka ka a cikin jarabawarda ka fita ba coz salma tana kaunarka fiyeda baka tsammani meyasa xaka shareta na kwana ki aru-aru haka you better go and find her koh xaka dawo da soyayyar khairat daka rasa......" ajiyar xuciya ya sauke ya koma fitarda iska me xafi daga bakinshi shi xumutttt ya mik'e ya tashi tsaye direct dressing mirror ya nufa key d'inshi ya dauko xuyawarda xeyi ne eyes d'inshi suka fada kan breast d'in Firdausi wani irin axabar sha'awarta ya koma kunno masa da sauri ya ajiye keys d'in ya haye kan tafkeken bed d'in cikin kwanciyar hankali ya rabata da kayan jikinta nan yashiga romancing d'inta ya dauki lokaci yana wasa da ita amma ba wani relief dayaji coz feeling din sai koma axalxalar shi yake a hankali ya soma cire kayan jikinshi cikin kankanin lokaci ya gama yana kokarin fara shigarta wani mummunar fadiwar gaba yaji wanda yasashi yin jimmmmmm ya dauki lokaci a haka kafin "khal karka manta wannan bitch d'in kafi karfinta be kamata ka tausayawa rayuwarta ba idan kayi having sex da ita hakan na nuna cewar kana kaunarta......!!!! wani B'angaren xiciyarshi ya fada tsaki yaja ya tashi ya mayarda kayan jikinshi lafiyayyen mari ya sakar mata da sauri ya nufi parlourn shi ya dauko bottle water wanda ya fara kankara yaxo bedroom d'in ta saitin face d'inta yafara xuba mata ruwan har xuwa kafarta wani mahaukacin sanyi taji daga fatar jikinta har kashinta xumutttt ta tashi cikeda firgita ganinta xindir haihuwar uwarta ga khal kuma tsaye wani mahaukacin kuka ta koma fashewa dashi coz taji kasanta na mata mugun ciwo don lokacinda yake kokarin shigarta yaso yaji mata ciwo amma be shiga ba " wannan wanne irin cuta ne duk wanda kayi mun be isheka ba saika koma mun.....???bata karasa maganar da tayi niya ba sanadiyar mummunar marinda ya aika mata wanda yasa saida taga wasu stars suna mata yawo a ido wani irin duhu ne taga ya turnuke dakin tsabar kid'imewa da tayi cen cikin kwakwalwarta ta tsinkayo voice d'inshi yana cewa "ke har kin isa in cuceki bara na gaya miki wallahi baki kai matsayinda ni xanji kwadayin in ciki ba jaka kawai...." yafada yana jan dogon tsaki saida yakai bakin door d'in ya tsaya cakkk idan kika gama ki gyara mun daki yayi maganar batareda ya juya ya kalle inda take ba "ba xanyi ba mugu kawai wallahi baxaka gama da duniya lafiya...ba" batareda ya tsaya jin abunda xata fada ba ya fice daga part d'in Firdausi kuwa mugun tsaki taja tana cewa "don yaga mutum a gidansu shiyasa yake yamun wannan mugun abun ai gara wahalar luba dana wannan mugun...ni wallahi gidan baba xani..." ta karasa maganar tana kuka tashi tayi ta saka kayanta ta fito a parlourn ta sameshi xaune tareda iyayen nasu sai hira suke waje tasamu ta xauna ta tafka uban tagumi "lafiya naganki haka mamana...." cewar dad coz ya lura tana cikin bacin rai taso ta tona asirin khal amma taja bakinta tayi shiru sanadiyar mugun kallonda khal ya aika mata "ni gidan baba xani....." murmushi yayi yana cewa "mamana duka duka yaushe kika dawo da xaki koma..." shagwabe beauty face d'inta tayi tana cewa "no dad ni nafison xama tareda shi...." "alright badamuwa but ki bari yau ne yaron aminina lukman xexo maganar auren Ku yaxo Ku fara yin magana kafin......be karasa maganar ba yaji khal nacewa " dad me kake nufi na wanne yaron lukman kuma ita wannan karamar yarinyar ta isa aure ne....gaskiya ni baxan taba lamincewa da wannan gurbatattaccen shawarar naku ba baxasu taba yin rayuwa tare ba inhar inada rai...." mamaki ne Yakama kowa a wajen harda shi khal d'in don besan sanda yayi maganar ba dan murmushi mom d'inshi tayi tana cewa "haba Khalil meye laifin farouk yaro ne me harbiya kai ma kasani.....???" wani irin kolon bakin ciki ya hadiye yana cewa "mom wannan yaronfa baxe taba aurenta na wallahi ki duba fa Ina wannan mitsitsiyar yarinyar ta isa aure...."yafada yana riko Firdausi sakin baki tayi galala tana kallonshi mamaki ne yacikata tappppp karfin hali tayi tana cewa " malam meye naka a ciki kaine xa'a aurawa ni koh shi.....???" wani irin tsaki yaja yana cewa "Allah ya tsareni mexanyi dake koh duk matan duniyar nan sun kare baxan taba aurenki ba...." yana karasa maganar ya tashi yabar parlourn yabarsu sake da baki galala girgixa kai mom d'inshi kawai tayi kallon Firdausi tayi tace mata "mamana jeki shirya manta dashi kawai...." tashi Firdausi tayi ta nufi dakinta toilet ta fada tayi wanka ta fito daure da towel a waist d'inta lotion ta shafa ta feshe jikinta da turare masu kamshi ta shirya cikin riga da skeet na atampa red and black powder kawai ta shafa a face d'inta sai dan kwalli da lip glow nan ta daura dankwali ba karamin kyau tayi ba kamar ba Firdausi yar gidan luba ba kohda ta fito parlourn ta same shi xaune tun daga upstairs yake binta da masifaffen kallon tsantsar kauna tana sauka taxo dan kusa dashi cikin girmamawa ta gaida shi cikeda kulawa ya amsa mata cikin kankanin lokaci ta cika masa gaba da kayan makulashe kadan yaci nan suka dan taba maganar Allah Allah take ya tashi ya tafi coz ita koh kadan be mata ba nan yake tambayarta ina khal ta gaya mishi yana part d'in shi tashi yayi ya nufi cen ita kuwa ta kwashe kayan,knocking yayi a bakin kofar parlourn khal ya dauki lokaci kafin ya tashi yaxo ya bud'e kofar da murmushi faruok ya tarbeshi yana cewa "masha Allah abokina mun gode Allah ya karfin jikin.....???" daga mishi hannu khal yayi yana cewa "dakata malam......... Comment and share pls 😘😘feebyrh😘[6/17, 11:05 PM] Feeby: ♣️♥️♣️ *_NI DA KE...!!!_* ♣️♥️♣️ ```♥️Dole muyi rayuwa........♥️``` _By 😘😘feebyrh😘✍️_ page 2️⃣4️⃣ "Dakata malam me kake nufi ne da waccen village girl illiterate....!!!???" murmushi yayi wanda yafi kuka ciwo yana k'ara kutsa kanshi cikin haddadden kayataccen parlourn yace "Khalil kenan ai shi so ba ruwanshi da gidanci koh rashin wayewa da kuma ilimi haka xalika ba ruwanshi da kyau da dukiya koh akasin haka and wannan yarinyar da kake gani she is my everything I can't live without her tun lokacinda na daura idona akanta naji a duniyar nan ba wacce nakeso bayan ita kuma koh da xan rasa komai dana mallaka ne a rayuwata na dau alkwarin *DOLE MUYI RAYUWA NIDA ITA*" yafada yana xama tareda crossing kafar shi daya kan daya,da karfin tsiya khal ya dake glass center table dake tsakiyar parlourn yana cewa "wallahi faruk baka isa ba inhar ina numfashi a doron duniya nan baxaka taba mallakar firdausi ba koh da kuwa hakan xeyi karshen nunfashina a doron duniyar nan baxaku taba yin rayuwa tare....ba....." "hahhahah khal kenan Indai akan firdausi ne koh komai xan iya yi don in mallaketa...." "faruok kana wasa dani meka dauki kanki ne....??" "Hmmm Khalil nasan halinka ciki da waje meka isa kayi mun wanda Allah beyi mun ba kai a irin wannan mugun halin naka kake kokarin neman wannan yarinyar ai maxinaci sai irin sa maxinaciya kuma kai ba'a xina kadai ka tsaya ba ga shaye shaye ga bata yaran bayin Allah wa'inda Basu san komai ba kuma a haka kake tunanin samun wannan baiwar Allah nasan ba kaunarta kake ba tsantsar sha'awar ta kawai kake kuma ka rubuta ka ajiye baxaka taba samun biyan bukatarka ba akanta....kuma idan kayi kokarin aikata hakan wallahi xan iya nakkasa rayuwarka fasik'ki kawai......." wani irin huci khal yayi coz ba kadan kalaman faruk suka girgixa shi ba har cikin kwanyar shi yakeji wa'innan maganganun wani irin fincika yayi mishi tareda kai mishi xaxxafan mari yana cewa "wallahi saina nakkasa maka rayuwa kuma a gaban ka xanci ta kuma kai da kanka xaka bud'e mun kafarta bakayi karya ba bala'in sha'awarta nake kuwa kuma wallahi saina ci don khal baya jin kwadayin Abu kuma yarasa cin shi....." yana gama maganar faruk ya dauke shi da wani marin nan fad'a ya kece tsakaninsu dad ne ya fada ya iske su a hakan da sauri yayi Kansu saida ya raba su kafin yayi tsaye tareda yin tagumi ya furxarda xaxxafan iska daga bakinshi yace " "Khalil anya kuwa kanada hankali meye haka....?kasan kana son yarinyar nan meyasa tun farko bakayi maganar ba...." "nooo nifa dad kwata kwata banason yarinyar nan in fact gaba daya ma na tsaneta koh me sonta bana kauna" murmushi takaici dad yayi yana cewa "shine kuma kake fada a kanta dan bakada kunya bakada hankali wai kai wanne irin mugun hali ne kakeson daurawa kanka toh wallahi kasani duk ka koma saka bakinka akan lamarin auren nan ban yafe maka ba..." yana fadar hakan yaja hannun faruk suka bar wajen bayan sun fita ne yake bawa faruk hakuri a ranar faruk yabar gidan dan yaso ya kwana a gidan sai yaga abun baxeyi ba hakan yabar gidan yaje wajen wani friend d'inshi ya kwana da safe yabar garin gabadaya B'angaren khal kuwa jinin ranar da bakin ciki ya jini haka ya kwana yanaji yana gani bayan sati daya aka kawo sadaki yayi matukar bakin ciki don ji yake kamar yayi hauka B'angaren Firdausi kuwa hakan suketa waya da faruk har taji ya kwanta mata a rai soyayyah suke bugawa naji da fada An saka date d'in aure nan da 1 month shirye shirye suke sosai duk B'angaren biyu Firdausi ce xaune ta tafka uban tagumi kawarta saudat na facing d'inta cikeda kulawa ta kalle Firdausi tana cewa "be kamata kina sa damuwa aranki ba..." dago da dara daran sexy eyes d'inta tayi tareda matsar hawaye me xafi tace "saudat rayuwata batada amfani ina cikin mugun rud'ani wallahi bansan da wanne fuska xan kalle faruk ba idan ya riskeni hakan" ajiyar xuciya saudat ta sauke tana cewa "mexe hana ki sanarda shi gaskiyar lamarin keba budurwa bace...." "saudat ina son faruk fiyeda tunanin duk wani bawa sarai nasan halin sa idan na kuskura na sanarda shi wallahi baxe aure ni ba kuma kinsan ba shiri a tsakinshi da ya Khalil..." tayi maganar kuka na kufce mata "ki kwantarda hankalin ki Firdausi insha Allah komai xexo miki a cikin sauki kinji" "yaxanyi saudat bayan wannan macuci ya rabani da budurcina ya cuci rayuwata wallahi Allah xe saka mun" knocking da sukaji ne yasa su yin shiru momyn khal ce ta shigo dakin hannunta dauke da wani bottle na magani mikawa Firdausi tayi ta tsay tana cewa "maxa ki shanye maganin nan yanxu" tabe baki tayi tana cewa "mom gaskiya ni nafara gajiya da shan wannan maganin" cikeda shagwaba tayi maganar "nidai saikin shanye shi lokacinda xe fara miki amfani banada labari" tafada tareda gyara tsayinta..... B'angaren khal kuwa tsaye yake bottle din giya dayawa a gabanshi....... Managed please [6/17, 11:07 PM] Feeby: ♣️♥️♣️ *_NI DA KE...!!!_* ♣️♥️♣️ ```♥️Dole muyi rayuwa........♥️``` _*Wattpad@ feebyr️h*_ page2️⃣5️⃣ Tsaye yake daidai wani tafkeken glass table me kyan gaske dauke yake da giyoyi da sauran kayan maye ya dauki lokaci a wajen yana tsaye Jim yayi yana furxarda iska mexafin gaske daga bakin shi a hankali ya daura hannunshi saman heart d'inshi yana jin yanda yake beating da sauri sauri kamar xe fasa fatar jikinshi ya fita numfashi ya sauke tareda daukar bottle daya na giya bud'ewa yayi xe kafa a baki nan kuma ya tsaya "my khairy baxan iya rayuwa ban kusance wannan jakar yarinya ba and baxan iya xama inyi biyu babu ba please ki yafe mun baxan iya cika miki wannan alkwarin dana dauka ba am sorry my khairy...." voice d'inshi na cracking sosai yayi maganar kafa bottle d'in yayi a baki saida yayi rabi Kafin ya ajiye bottle d'in kwalbar cordine ya dauka yasha saida yasha 5 bottle kafin ya dauko wani gari fari ya shaka ya dauki kusan awa biyu yana shaye shayen shi xama yayi tareda crossing kafarshi daya kan daya yana shan wiwi "yana xa'ayi ace baxan ci wannan yarinyar ba yanxu duk kwadayinta da make ake ace one time wani yaxo ya keta ta no wallahi baxe yuba.....dole ne in mayarda kwadayinta da nake" eyes d'inshi a lumshe yayi magana bud'e dara daran idanunshi yayi ya sauke su akan TV xumut ya mike yana cewa "wallahi sai naga bayanka faruk" haka yayita surutai Ana gobe daurin aure xaune yake ya hada kai da gwiwa sai uban gumi yake xubawa duk da akwai masifar sanyi a dakin da yake na'urar dake sanyaya dakin tana a kunne wani axababben sha'awa yakeji wanda tunda yake a rayuwarshi be taba Jin irinta ba an kawo mishi mata sunfi hamsin amma ba wacce yakejin xe iya sex da ita ba abunda yake gani a sexy bold eyes d'inshi sai beauty face d'in Firdausi tareda hadadden shape na Jikinta ba abunda yafi tayar mashi da hankali kamar nonuwanta xuciyarshi kuwa ji yake kamar xe fita don bugawarda yake duk yabi ya lalace ya koma kamar bashi ba don tsawon kwana kin nan daya dauka ba abunda yake sai shaye shayen fitar hankali koh abinci baya kaunar gani gaba daya yabar gidan nasu ya koma guest house d'inshi duk xubin shi ya cenxa ya koma kamar mahaukaci bayan masifar feeling na Firdausi dake addabarshi ba abunda yakeji duk motsinda xeyi ita yake gani a idonshi hannunshi ya dago da yana kallon agogon dake makale a santalelen hannunshi me dauke da xaratan farata masu kyau time ya duba karfe 12:00 daidai na dare gabanshi ne yayi mummunar fadiwa wani irin masifar bugawa yake jin xuciyar shi nayi da sauri ya daura hannunshi akan xuciyarshi da danna da karfi a wannan lokacin ne yaji joystick d'inshi ya tsananta bugawa da sauri yamayarda hannunshi a kai yana jin jikin shi na rawa "na shiga uku yaxanyi ne da wannan masifar dake addabana anya kuwa xan iya rayuwa batareda nayi amfani da wannan yarinyar na Ina alkwarinda na dauka na sai naci wannan yarinyar kai wallahi baxan barta ba....." yana fadar hakan ya tashi da sauri da sauri ya fito parlour ya dauko key d'in motarshi direct gidansu ya nufa inda gidan a cike yake fallll da mutane sauran mutane sunyi bacci sauran kuwa aiki suke duk da dare yayi xama yayi cikin motar ba tareda ya fito ba ganin duk mutanen sun watse yasa ta fito ya nufo parlour tsiiittt parlourn yake ba kowa direct dakinta ya nufa a rufe dakin yake wani irin haushi ne yakamashi yana jin kamar yaga kanshi kawai cikin dakin ya Dade a wajen tsaye karfin hali yayi na knocking d'in dakin Firdausi wacce ke kwance tana waya ne taji knocking a hankali ta taso taxo daidai door din "waye....?" wani irin yarrr yaji daga cikin kanshi har xuwa tafin kafan shi suman tsaye yayi jin ta koma tambayar yasa ya gyara voice d'inshi ya kashe kamar na mace "nice..." yafada a hankali ta bud'e kofar da sauri ya saka hannunshi a cikin aljihun wandon shi ya dauko wani karamin bottle ya fesa mata aiba shiri ta fadi k'asa kamar gawa da sauri ya dauko ta ya daura a shoulder d'inshi cikin tsanda yabar part d'in direct parking space ya nufa da sauri ya bud'e mota ya cillata nan yabar gidan be dauki lokaci ba ya isa dayake gudu kawai yake xubawa a hanya Bud'e mishi gate me gadi yayi ya shiga bayan ya bud'e murfin motar ya fito nan guards d'inshi sukayi kanshi yana bud'e murfin bayan xe dauki Firdausi wani yaxo xe dauketa dakatarda shi yayi nan ya finciketa a bedroom ya direta da sauri ya fada toilet yayi wanka daga nan ya fito daure da towel a waist d'inshi goge ruwan jikin shi yayi nan ya dauko wani bottle fesa mata shi yayi a face d'inta aiba shiri ta bud'e ido dan murmushin mugunta yayi yana cewa "amaryar faruk karki ji tsoro fa karki damarda kanki baxan hana aurenku na kawai nidai matsalata daya ne a bani in dana...." "Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un wai kai wanne irin Mara imani ne don Allah karka cutarda ni...." "baxan cutarda ke ba amma fa wallahi saina ciki ko da kuwa dad ne a nan wajen sai nayi abunda nayi niya..." yana fadar hakan ya hade bakinsu waje daya yana kissing d'inta cikin kwarewa ya dauki lokaci yana romancing d'inta kafin ya fara kokarin shigarta ganin har yanxu akwai sauran fatarda suka tare wajen yasa ya tashi da sauri ya nufi drawer bud'ewa yayi ya dauko first aid box budewa yayi nan ya xaro wani almakashi da sauri ya iso wajenta ya bud'e kafarta ba imani ya saka ya yanke duk fatarda ke wajen ita kuwa bayan masifar ihu take tana kuka tana neman hanyar guduwa amma ina ba hanya bayan kuka mecin rai ba abunda take da sauri ya ajiye almakashin ya hayo gadon nan yafara shigarta yasha wuya sosai kafin ya shigeta ita kuwa tuni ta suma B'angaren khal kuwa ihu kawai yake yana sambatu don duk matan da yake tarayyah dasu ba wacce yaji dadinta kamar ita ranar a kanta ya kwana saida asuba ya sauka wanka ya shiga yayi ya fito yayi sallah nan ya fita yabar gidan gidansu ya nufa inda kowa ke cikin rudews cuz tunda aka tashi sallar asuba aketa faman Neman amarya har xuwa yanxu babu inda ba'a duba ba amma ba'a ganta ba.... Hankalin kowa ya tashi musamman da mutane suka fara hallara ana shirye-shiryen d'aurin aure, ango ya sha kwalliya cikin shadda gizna sai bada kamshi yake yi inda har dad d'inshi da sauran Yan uwa da abokan arxiki sun hallara a wajen kowa cike yake da fara'a musamman ango faruq Alhaji Muhammad sai sassarfa yake yi ya kasa xaune ya kasa tsaye.........dungule hannun shi yayi cikin takaici ya kaima iska duka yana wuci.........., Me yasa Firdausi take nema ta basu kunya? Da wani ido zasu kalla mutane suce amarya ta b'ata? wani B'angaren xuciyarshi kuwa yana xargin khal gameda bacewarta Cikeda takaici ya dubi khal ya dauki lokaci yana mishi kallon rashin yarda "Khalil kaje ka dauko yarinyar nan inda ka ajiyeta......!!!!" kamar daga sama khal ya tsinci wannan maganar wani irin mummunar fadiwar gaba yaji karfin halin saita kanshi yayi tareda marairaice handsome face d'inshi lumshe sexy bold eyes d'inshi yayi ya bud'e a hankali yana cewa "subhanallah dad bana tunanin xa'ayi xargeni a wannan lamarin mexe sa in dauke kanwata and dad duk abunda kuke ganin inayi nasan halin faruq ne ciki da waje shiyasa kaji ina magana akai kuma tunda kayi mun magana ban koma saka bakina a lamarin ba ai farin cikina nane inga mun aurar da ita lafiya...." Ajiyar xuciya dad ya sauke ya rasa inda xe saka kanshi. Waliyin ango ne ya shigo yake shaida musu cewa su fito a fara d'aurin aure mutane sun fara gajiya dan jira Alhaji Muhammad ya ja shi gefe shi baban Faruq ya hau kora mishi baya ni. Ran Baban faruq ya baci sosai ya hau masifa ta inda yake shiga ba ta nan yake fita ba ya za'a yi sai bayan an gama shirya komai suce amarya ta gudu? wannan ai zancen banza ne. Dama can y'ar su karuwa ce Allah ya taimaka ma da basu lik'a ma d'an shi ita ba. Mahaifin khal dai shiru yari yayin da katutun bakin ciki ya tok'are mishi zuciya......, Alhaji Muhammad ne yayi gyaran murya ya daura hannun shi a kafadar lukma wato baban faruq cikin tattausan lafaxi ya soma magana "Haba lukman kayi hakuri wannan ba magana bace sarai kasan wannan yarinyar baxata bata ba tareda wani kwakwaran dalili ba don Allah ka fahimceni....." "kaga Alhaji Muhammad ba'a shaidar yaro tun dama faruq ya sanarda ni cewar Khalil baya son wannan auren kuma meyasa tun farko Baku sanarda mu batan ta ba sai yanxu xaku gaya mana maganar banxa.....???" dafe kai dad yayi yana jin yanda kanshi ke sarawa kamar xe bar kanshi Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un yaketa furtawa a hankali Alhaji lukman ne ya kira danshi faruq yaxo ya zauna a kasa, idan nine na haifeka ina son ka fasa auren nan domin baza ka aure ballagaza yar iska ba......da sauri ya d'ago yana kallon mahaifin shi lokaci guda zufa ya fara k'aryo mishi. "Dad me yasa ka kira Firdausi da sunan karuwa? Ka tab'a jin labarin cewa ta aikata zina ne? Banji ba amma abakin iyayen ta naji labarin cewa ta gudu, babbu mace mai kamala da zata gudu daga gidan iyayen sai dai idan dama can yar dandi ce" B'angaren lukii da Salma kuwa bayan ya fitarda ita gidan satin ta biyu a hannunshi baci ba sha haka tayita rayuwa cikin kunci da masifa wahala kuwa ba irin wanda be nuna mata ba daga karshe kuma ya dauki kaddara suka cigaba da xamanda suke na alfasha amma bame dadi ba kamar na da mahaifiyarta ladi tayi bakin cikin wannan lamarin kamar ba gobe amma hakan ta hakura... Sumayya kuwa da john har an samu ciki bayan sun dawo daga garin su john nan taje ta nunawa iyayenta shi sunyi matukar bakin ciki ganin ta nace sai shi yasa suka hakura sukayi magana dashi ya amince xe musulunta yanxu haihuwa kawai ake jiran tayi a daura musu aure. Ba kad'an faruk ya raxana ba dajin kalaman dad d'in nashi ba tsamm ya tuna da kalaman khal xaxxafan iska ya furxarda daga bakinshi "dad baka taba Neman abu a waje na ka rasa ba amma ina neman alfarma a wajen ka don Allah ka tausayawa rayuwata wallahi Ina matukar kaunarta baxan iya rayuwar ba ita ba............ yafada voice d'inshi na cracking "faruq idan har ni na haifeka baxan yarda ka aure wannan karuwar ba wacce batada tarbiya wacce batasan darajar aure ba ai mun gode Allah da tun yanxu ta nuna mana halinta ba bayan auren naku ba........, "Dad wllh wannan ba halinta bane..." "Faruq idan ka yarda ni na haifeka ka janje wannan maganar inba haka ba bani ba kai.....!!!!" da sauri ya dago kanshi yana kallon mahaifin nashi abunda kunnensu ya ji musu ne yasa shi kara raxana na an daura auren *Firdausi Yusuf da Khalil Muhammad* wani irin jiri faruq yaji yana Neman dauke shi Alhaji lukman ne yayi dariyar takaici yana cewa "Ai gara a daura auren dashi don mukam baxa'a hada muda bun kunya ba....." nan ya tasa kan yaran shi suka bar gidan Bayan Yan daurin auren sun watse dadyn khal ya koma dakinshi kwanciya yayi yana jin kamar nunfashin shi xe dauke gupppppp yaji an bugi dakin shi a raxane ya dago khal ya gani yana huci kamar wani xaki sai nunfashi yake fitarwa da gaggautawa dad wallahi baxan iya rayuwa da itaa ba type d'ina bace ba xan iya rayuwar da ita ba wallahi bana kaunarta na tsaneta , ya fad'a da wani irin murya har ranshi yake jin ba zai yarda da wacce ya riga da ya latsa xumar ta ba. Ran sh ya matukar baci sosai a kufule yace" ba shawara nake baka ba umurni ne kuma dole ka bi muddin kana son zaman lafiya. "Idan ina numfashi a doron kasa baka da wata macen da zakayi xama aure idan ba Firdausi ba ita ce zabina". Sosai hantar cikin shi ya kad'a zuciyar shi na mishi turiri" dad ba zai fahimci halin da yake ciki ba.....ta yaya yake tunanin xai aure yarinyar da ya ci ta kuma ya rigada ya gama da tarihin ta a jerin matan da yake sha'awa..........ajiyar xuciya ya sauke yana kokarin fita dakin ya tsaya cakkkk "basai na wahalarda kaina ba sakinta kawai xanyi..." "Khalil ka barni da bakin cikin da ke Neman dauke rayuwata idan ka kuskura wallahi bani ba kai har abada......... *🤔🤔🤔tirkashi to ya wannan abun xe kasance* Please Kuyi mun share [6/17, 11:07 PM] Feeby: ♣️♥️♣️ *_NI DA KE...!!!_* ♣️♥️♣️ ```♥️Dole muyi rayuwa........♥️``` _*Wattpad@feebyrh*_ *Wannan page din sadaukarwa ne ga yan kungiyar mu SHINNING STAR'S WRITER'S ASSOCIATION* page 2️⃣6️⃣ "Khalil ka barni da bakin cikin da ke neman dauke rayuwata idan ka kuskura ka sake yarinyar nan wallahi bani bakai har abada...... Har cikin kanshi yaji wannan kalaman dad ajiyar xuciya ya sauke yace "dad bafa wannan auren...." Da sauri dad ya dago da kanshi yana kallon khal cikeda bacin rai "Me kake nufi a daura aure yanxu kuma kace ba auren...!!???" Ba tareda ya tsaya bawa dad amsa ba yabar dakin direct parking space ya nufa inda ma'aikatan gidan da baki take taya shi murna wani bala'in haushi yakeji hakan ya shiga mota yabar gidan direct guest house d'inshi ya nufa yana shiga gidan yayi parking d'in motar bud'e murfin motar yayi ba tareda ya tsaya rufewa ba ya kutsa kanshi cikin gidan kai tsaye dakin da take ya nufa har yanxu tana bacci kujerar dake facing d'inta ya xauna akai cikeda fusata da tsanananin bacin rai xama yayi tareda crossing kafar shi daya kan daya yana furxarda xaxxafan iska daga bakin shi ganin batada niyar tashi yasa, ya tashi ya nufi fridge bottle water ya dauko me mugun sanyi wanda ya fara kankara da sauri ya dawo dakin tun daga kanta ya fara xuba mata ruwan har xuwa tafin kafarta a firgice ta mike a kanshi ta sauke dara daran sexy eyes d'inta mugun xafinda taji a kasanta ne yasata komawa gefe ta hade jikinta tana xan blanket ta rufe jikinta hada kai da gwiwa tayi tanata shashsheka gabanta kuwa sai faman bugawa yake dappppp da ita yaxo ya kama kunnenta da karfi a hankali ta dago da kanta tana kallonshi cikeda tsantsansar tsana da karfi ya aika mata mari wanda yasata ganin stars yace "xaman me kike mun a gida abunda nake nema nasamu sai ki tashi kije gidan ubanki kuma karki kuskura ki koma gidan ubana......." yayi maganar yana huci kamar wani xaki wani kololon bakin ciki ta hadiye idonta sai hawaye me xafi yake fitarda....me wannan macucin mutum ke nufi ne yaxata da rayuwarta.....??? "karki kuskura in koma hada ido dake....bana kaunar koma ganin me irin wannan mummunar fuska naki....." yafada yana janta da karfi saida ya kawota bakin kofar parlourn kafin ya tsaya kallonta yayi up and down yace "ki fitar mun daga gida tunda bana ubanki bane....." Durkushe kasa tayi tana rushewa da matsanacin kuka me tsuma rai sake kallon kanta tayi a xindir take ba komai a jikinta kuma a hakan yake nufin ta fita tabar mishi gida voice d'inta na cracking tace "ka tai....maka...mun in dauki kayana.....nima....bana fatan....in koma....kara numfashi a doron....duniyar nan....balle a gidan ka....." ba tareda ya tsaya jin maganarta ba ya fice daga wajen a fuskarta ya cilla mata kayanta yana cewa "Minti biyu na baki kibar gidan nan...." Jikinta na rawa ta saka Yan kayan baccinta tabar gidan ta dauki lokaci tana tafiya duk inda tabi sai an bita da ido hakan yasa ta saida me Napep ta gaya mishi gidan da xe kaita dappp da gate din yayi parking ganin an dauki lokaci bata sauka ba yasa ya juya summamiya ya ganta cikin tashin hankali ya soma kiran mutane Nan akayi kanta direct asibity aka wuce da ita.... B'angaren khal kuwa cikeda tashin hankali ya yini ranar tsoron shi daya karta sanarda su dad abunda ya faru yayi nisa cikin tunani yaji wayarshi na ringing saida akayi wajen 5 missed call kafin ya dauko wayar xe kira saiga kiran yashiga Watan daddan murya yaji tana gaida shi cikin sanyayyar murya ya amsa B'angaren ta kuwa murmushin mugunta tayi tana cewa "nasan Baka gane me magana bako....??" Jim yayi kafin yace "eh wacece...??" dan murmushi tayi tana cewa "Khalil da wuri haka koh toh leenah ce kawar Salma..." Xumut ya tashi da kwancenda yake coz yana son yaji labarin Salma daga bakinta don yaje gidansu ance ba'a San inda take ba da sauri yace "Ina Salma..." "kwantarda hankalin ka Salma na nan...." "a ina take..." Ya tambayata da sauri "inason in ganka ne muyi magana xan gaya maka komai....mu hadu emerald suit anjima karfe uku....." "alright....." nan ta kashe wayar tana sakin shu'umin murmushi Tun 1:00pm ya shirya yaje cen a garden ya xauna yana xaman jiranta B'angaren Firdausi kuwa an samu ta farfado har an sallame su sun bar asibityn bayan duk mutanen da sukaxo bikin sun watse nan suka tasata a gaba suna tambayarta yanda akayi abun ya faru Jim tayi tana naxarin abunda xata sanarda su a hankali ta bud'e bakinta tace "da dare ina xaune a bedroom dina ina shirin yin bacci sai naji knocking ina bud'e kofar ban koma sanin inda nake ba sai gani na nayi a asibity tareda Ku......" Jikinta na rawa tayi maganar ajiyar xuciya suka sauke koh wanne da irin tunanin da yake Khalil kuwa sun hadu da leenah nan ta shaida mishi komai har kashe khairat da Salma tayi nan suka dukuma nemanta don ba wanda yasan duniyarda take kusan kullum kuwa sai sun hadu da leenah har sun fara shakuwa.... Bayan wata daya Firdausi ce durkushe a gaban iyayen nasu sai kuka take faman yi "Kiyi magana kinyi shiru kin maida mutane sakarkaru waya miki ciki.....????" mamanta tayi mata wannan tambayar cikeda fada da tsananin bacin rai nan ma shiru tayi bata Basu amsa ba lafiyayyen mari mamanta ta aika mata wanda yasa ta rikice tana koma tambayarta voice d'inta na mugun cracking tace "Khalil....ne" wani irin mugun damka mamanta takai mata ta rike wuyanta da kyau tana cewa "karya kike yanxu ki rasa wanda xakiyiwa karya sai khalil ki rasa wanda xaki cuta sai shi....??" dad ne yayi sauri riketa yana cewa "kiyi a hankali mana ai ba'a shaidar yaro...." *gaskiya kun bar sharhi da dogon comment shiyasa nabar typing*[6/17, 11:07 PM] Feeby: ♣️♥️♣️ *_NI DA KE...!!!_* ♣️♥️♣️ ```♥️Dole muyi rayuwa........♥️``` _*Wattpad@feebyrh*_ page2️⃣7️⃣ "Kiyi a hankali mana ai ba'a shaidar yaro...." cikin xafin rai ta koma riko wuyanta tana neman kashe ta,da sauri momyn khal ta amsheta daga hannunta tana cewa "kinada hankali kuwa koh kin manta anyi mata fyade ne shiru kawai nayi ina kallon ki don ina tunani baki manta da kaddaran daya risketa ba.....??" cikin fada tayi maganar tana shigarta Firdausi jikinta wacce keta faman kuka kamar ranta xe fita ,nauyayyen ajiyar xuciya ta sauke ta dawo kan tafkeken kujera dake parlourn ta xauna tana mayarda numfashi tagumi tayi tareda share xaxxafan hawaye daya fara sauka daga idonta tace "Aunty na manta wallahi" Cikin kuka tayi maganar tana koma share hawayen dake ambaliya a fuskarta gyaran murya dad yayi yana cewa "akwai alamar tambaya a wannan lamarin ina tunanin Khalil ne ya aikata mata wannan mummunar lamari....katse shi Maman Firdausi tayi tana cewa " a'a yayah yaxa'ayi ace Khalil ne ya aikata mata wannan mugun ta'asar ita da ma tunda aka dauketa bata San inda kanta yake ba har xuwa mayarda ita da sukayi....kuma Khalil baxe taba aikata irin wannan mugun lamarin ba...." numfashi momyn khal ta sauke tana gogewa Firdausi hawaye dake kwaranya a idonta tace "Ku kwantarda hankalin Ku mu kara tambayarta..." dago da beauty face d'in Firdausi tayi tana cewa "mamana Khalil ne ya aikata miki wannan ta'asar.....?" shiru tayi tana binsu da ido wanda yayi masifar yin ja tsabar kukan da taci "Shine koh....???" dad yace yana karasowa inda take Dakyar ta iya bud'e bakinta voice d'inta na cracking tace "Kuyi hakuri da abunda xan gaya muku bansan wanda yayi mun wannan abun ba sunan yaya Khalil dana kira rud'ewa ce tasa na kira sunan shi don Allah Ku yafe mun wallahi na kwammace in mutu da irin wannan bala'in dake addabar rayuwata...." tayi maganar cikin kuka sosai rumgumeta momyn khal tayi tana rarrashinta nan bacci me nauyi ya dauketa koh wannen su cikeda bakin ciki yake khal ne yayi sallama ya fada parlourn sanye yake cikin gixnah brown colour sai kamshi yake xubawa gaida iyayen nashi yayi yasamu waje ya xauna yana aikawa Firdausi wacce ke kwance sai sharar baccin wahala take harara Jim dakin ya dauki shiru ba me magana kohwa da abunda yake tsak'awa a ranshi "Dad lafiya dai duk na ganku haka.....???" shiru dad yayi maman Firdausi ce tayi kokarin bud'e baki tace mishi "ciki ne da kanwar ka......" raxana yayi ya xaro ido yana cewa "ciki fa...?? garin yaya gaskiya ban yarda ba yaxa'ayi ta samu ciki lokaci daya.....??" takarda ta dauko ta nuna mishi karba yayi ya karanta tsaki yaja tareda cewa "wallahi koh waye ne karya yake xa'ayi ace cikine da ita infact a ina xataga namiji balle ayi mata ciki..." "cool down Khalil lokacinda ta bata anyi mata fyade ne...." "no ban yarda ba wannan yarinyar ba namijin da xe iya yi mata fyade don halinta halin kwarai ne baxata taba amincewa ba koh da kuwa da karfi xa'ayi mata....." "Khalil ka yarda.....bata karasa maganar na yace "A'a wallahi baxan taba yarda ba bari na kaita wani asibityn a kwada ta...." iyayen nasu sunyi matukar tausaya mishi yana fadar hakan ya tashi tana cikin bacin yaja hannunta direct sai parking space bud'e mota yayi ya cillata ya shiga nan yaja motar yabar gida kallonshi kawai take tana kuka tanajin kamar ta tona asirin shi kowa ya huta guest house d'inshi ya nufa da ita kafin su isa har bacci yayi awon gaba da ita don wannan cikin sosai yake sakata bacci bud'e murfin motar yayi ya fito ya daukota a hannunshi a parlour ya direta binshi kawai take da ido kiran doctor yayi ya auna mishi ita be dauki lokaci ba ya mika mishi sakamakon tsaye ya mike yana bugun table dake tsakiyar parlourn yace "doctor ka cire cikin nan yanxun nan....." "alright boss amma ba kayan aiki...." "Shittttt kayi sauri yanxun nan ka kawo....." xama yayi ya dafe kanshi kenan ya dauki lokaci a hakan kafin ya juyo yana kallonta shako wuyanta yayi da karfi cikin masifa yace "meyasa kikayi ciki don ubanki waya gaya miki ki bari ciki ya shiga ni na ce miki na shirya haihuwa ne....." kuka take tana kokarin kwace kanta daga gareshi wani irin mugun tsawa ya daka mata nan yasaketa ya koma gefe yana ta huci kamar tsohon xaki xuciyar shi kuwa sai mugun bugawa yake kamar xe fasa rigar shi ya fito kai da gwiwa ta hade tanata kuka kura mata sexy bold eyes d'inshi yayi a breast d'inta ya sauke su yana mamakin yanda gabanta ya cika sosai tayi fresh tayi kyau dan tsaki yaja yana cewa.....mexanyi da ita yanxu....???yafada yana cigaba da lamarin gaban shi lumshe sexy eyes d'inshi yayi breast d'inta kawai yake gani a idonshi take yaji bananar shi ta mike hannu yasa ya mayarda ita tana Jan tsaki lokaci daya reaction d'inshi ya cenxa wani irin mugun feeling yakeji akanta hakan yacigaba da hakuri yana sharewa ganin baxe iya hakuri ba yasa ya taso daukarta yayi ya shiga bedroom da ita, ita kuwa sai mutsu mutsu take tana kuka hade bakin su yayi waje daya yana kissing d'inta sosai ji yake kamar ya hadiyeta tsabar sha'awarta da yake yi cikin kwanciyar hankali ya rabata da kayan Jikinta yana kaiwa breast d'inta cafka bakin shi ya daura a daya yana sha ita kuwa kuka kawai take tana cewa "don Allah kayi hakuri karka koma mun wani cikin please...." shareta yayi yana cigaba da lamarin gaban shi ganin ta dame shi yasa ya cire bakin shi daga nononta yana cewa "waya gaya miki xe koma cinki ne dahar xaki yimin maganar banxa mexanyi dake...??don haka ki rufa mun baki inyi abunda ke gabana...." Yafada yana mayarda bakinshi kan breast d'inta sun dauki lokaci a hakan kafin doctor ya dawo wani magani yaxo dashi me kwara hudu mika mata biyu yayi hannunta na rawa ta karba bottle water ya mika mata yana cewa "kisha maxa...." bata fuska tayi kuka na kokarin kufce mata tace "baxan iya xubda cikin nan ba" kallonta yayi da kyau yace "Umurni nake baki ba shawara ba" yana fadar hakan ya danna bakinta ya bud'e da karfi ya danna bakinta ya saka mata maganin ya xuba ruwa hancinta ya rufe da karfi aiba shiri ta hadiye shi karban dayan maganin kwara biyu yayi ya balle yana cewa "Doc kabani waje xanyi Abu..." fita doctor yayi shi kuwa ya kwantarda ita ya bud'e kafarta ya soka mata guda biyun nan yajata suka bar gidan suna komawa gida yace "ba ciki bane jini ne ya taru a maranta...." sosai mamanta tayi mamaki ace jini ya taru wa mutum a mara kawai ta share suna cewa khal ya damu da cewar da ba ciki bane, yinin ranar da masifaffen ciwon Mara ta yini amma koh kadan bata bari iyayen nasu suka Sani ba Haka tayita wahala har waye war safiya tsananin ciwon yasa ta rasa inda take kunfa kawai ke fita a bakinta da sauri sukayi asibity da ita ba bata lokaci aka dubata doctor na fita daga dakinda take su dad sukayi kanshi suna tambayarshi me jiki dan gyaran murya yayi yana cewa "ya akayi kuka bata maganin da xe xubarda cikin da ke jikinta.....???" A tare suka hada ido suna kallon juna cikeda mamaki kowa da abunda yake fada a xuciyar shi "doctor ban fahimta ba kana nufin cikin ya xube...??" dad yayi karfin halin tambayar doctor d'in "no cikin be xube ba amma yana gabbb da xubewar idan har tana aikin wahala coz maganin ya ciggiga cikin sosai xubewa ne kawai beyi ba tayi amfani da magani mafi karfi na xubewar ciki shiya jawo mata wannan wahalar munyi kokarin kare abun....." ajiyar xuciya suka sauke suna cewa "xamu iya ganinta....." "eh xaku iya but pls Ku kula karta dinga yin ayukan masu wahala da dogon tafiya..." "to doctor mun gode..." Dad ya fada yana kokarin kutsa kanshi cikin dakin a kwance suka tarda ita idonta a lumshe kamar me bacci jin motsin mutane yasa ta bud'e idonta akansu ta sauke idonta "mamana ya jikin ki....??" dad ya tambayeta "da sauki...." tafada tana gyara kwanciyarta mommyn khal ce ta kasa hakurin wannan abun ta kalleta da kyau tana cewa "mamana waya baki magani jiya.....????" har a cikin kwakwalwarta taji wannan tambayar ta dauki lokaci kafin tace "paracetamol ne doctor yabani jiya dana ce mishi kaina na ciwo....!!" tafada cikinta nadan rawa "kin tabbatarda paracetamol ne...???" dad ya tambayeta "eh da kaina na balla maganin..." ajiyar xuciya ta sauke tana mamaki irin wannan abun lallai akwai abunda wannan yarinyar ke boyewa yaxa'ayi ace ba maganin da tasha bayan doctor yace tasha maganin xubda ciki A ranar aka sallame su suka dawo gida bayan kwana biyar Firdausi na kwance a dakinta tana kuka wanda ya xame mata jiki kullum sai tayi ganin mutum kawai tayi tsaye a gabanta ya hade hannu yana mata kallon tsana "keee cikin ya xube....!!???" cikin takama da gadara ya tambayeta shiru tayi ta share shi tana cigaba da kukanta rikota yayi kamar yana son rabata da hannunta yace "bake nake tambaya ba.....!!!???" cikin xafin rai yayi maganar voice d'inta na cracking tace "ban sani ba...!!! yanda ya mata maganar hakan ta mayar masa lumshe idonshi yayi tareda furxarda iska me xafi daga bakin shi yace "ni xaki cewa baki Sani ba......???" yafada yana shak'o wuyanta....... [6/17, 11:08 PM] Feeby: ♣️♥️♣️ *_NI DA KE...!!!_* ♣️♥️♣️ ```♥️Dole muyi rayuwa........♥️``` _*Wattpad@feebyrh*_ *Alhamdullilah naji sauki na dawo insha Allah xaku rik'a jina kullum* page 2️⃣8️⃣ "Ni xaki cewa baki sani ba.......???" yafada yana shak'o wuyanta xaxxare ido ta shiga yi tana rike hannunshi sanadiyar nunfashinta dake baraxanar daukewa saida yaga idonta y cenxa kafin ya saketa ta dauki lokaci a hakan tana mayarda nunfashi kafeta yayi da shanyayyun sexy bold eyes d'inshi, saida ta dawo daidai kafin ta dago da kanta tayi mishi kallon up and down tace "ance maka ba'a Sani ba d'in wai kai meka dauki kanka ne...???" tayi maganar tana sauke dogon nunfashi sosai maganarta ya bashi mamaki baki ya saki galala yana jin kamar ya shaketa ta mutu coz mugun haushi take bashi cikin daure fuska kamar Wanda be taba dariya ba yace "ba kee nake tambaya ba ina cikin yake yana nan koh ya xube....???" ganin yanda mode d'inshi ya koma nan da nan yasa kayan cikinta kadawa wani kololo ta hadiye kafin ta saita Kanta tace "yana nan...." voice dinta na cracking tayi maganar wani irin gumi me xafin tsiya yaji ya karyo mishi tareda matsanacin jiri Ba shiri ya xauna yana mata kallon tsantsar tsana yace "ya akayi Hakan ya kasance bayan na baki maganin da xe xubda cikin....?" "nima bansani ba..." ta amsa mishi a takaice furxarda xaxxafan iska yayi daga bakin shi yana cewa "ya akayi kika san cikin be xube Ba...? ya tambayeta yana jiran ta bashi amsa " bayan mun dawo ne Mara na yadinga ciwo shine muka je asibity doctor yace na sha maganin xubda ciki ne..." xumbut y mik'e yana cewa "kin gaya musu Wanda ya baki maganin....???" cikin firgici yayi mata tambayar... Managed please[6/17, 11:07 PM] Feeby: ♣️♥️♣️ _*NI DA KE.....!!*_ ♣️♥️♣️ ```♥️Dole muyi rayuwa.........♥️``` *_wattpad@feebyrh_* Page 2️⃣9️⃣ "Kin gaya musu Wanda ya baki maganin....???" cikeda firgici yayi mata tambayar yana jin xaxxafan xufa na karyo mishi xama yayi tareda dafe kanshi yana cixon lips d'inshi jim dakin duk ya dauki shiru nunfashinta ne kawai ke fita sama_sama ta dauki lokaci kafin tace "ban gaya musu ba...." cikin daddadan voice dinta tayi maganar tana sunne kai katsa tareda wasa da xaratan faratan hannunta masu matukar kyau da sauri ya juyo yana kallonta kafin yace "kuma basu fahimce komai ba..??" yayi mata tambayar yana hararan ta dan guntun tsaki taja tana cewa "Eh" batayi aune ba kawai taji saukan lafiyayyen mari a beauty face dinta wanda yasata ganin taurari "idan kika koma mun tsaki sai na hallaka ki.." yafada yana barin dakin kai da gwiwa ta hada tana kuka me tsuma rai shi kuwa yana fita part d'inshi ya nufa Kwanciya yayi ya lumshe ido yana furxarda iska me xafi daga bakin shi tunani kala kala yake mikewa yayi ya shiga hada kayan shi cikin trolley phone d'in shi ya dauki yayi dialing number ringing biyu akayi picking "saif ka yanka mun ticket yanxu na London" yafada yana cigaba da hada kayan shi cikin kankanin lokaci ya gama hada kayan fita yayi ya nufi main part a parloun dad d'in shi ya harda mom xama yay yayi tagumi Kallo daya xaka mishi kasan bakin shi yana dauke da magana Dan murmushi mom d'in shi tayi tana cewa "Khalil lafiya kuwa na ganka haka duk ka takura...??" ajiyar xuciya ya sauke tareda cewa "Lafiya qlw mom dama inason in gaya muku xan bar kasar nan yau London xani coz baxan iya cigaba da rayuwa a gidan nan ba inhar wannan yarinyar tana nan....!!" baki mom ta rik'e dad kuwa koh juyawa beyi ya kalle shi ba aikin gaban shi kawai yake gyaran murya yayi ya dora da cewa "mom nifa koh kadan bana kaunar ganin wannan yarinyar a rayuwata na tsane ta tsana mafi girma kuyi mun gafara xan tafi...!!" yafada yana mikewa tsaye "Khalil me ka dauki kanka ne a yan kwana kin nan koh ka fara shaye shaye ne meyasa baka da wani dogon tunani a rayuwar ka....??" Cewar dad yana yiwa khal kallon rashin fahimta wani mashi me xafi yaji ya soki xuciyar shi ....anya kuwa ba tsinanniyar yarinyar nan bace ta fara tona mun asiri..??? Khal ya tambaye kanshi hannu yasa ya dafe kanshi yana jin kalaman mahaifin shi na mishi yawo a kai karfin halin saita kanshi yayi yace "dad ba haka bane kawai dai naji na tsani yarinyar ne kuma baxan iya cigaba da rayuwa a Inda take rayuwa ba.." irin kallon mamaki dad ya mishi kafin yace "indai ni na haife ka ban amince maka kabar kohda gidan nan ba balle kasar kuma ita da baka kauna kasan ita d'in jinin ka ce kuma sunanta baxe taba cenxawa ba daga Yar uwarka Don jini yafi ruwa kauri" yana fadar hakan ya fice bedroom da sauri khal ya dafe heart d'in shi yana jin yanda yake buga mishi da sauri sauri knell down yayi ya dafa kafar mom d'in shi yana cewa "mom please ki taimakawa rayuwata wallahi baxan iya rayuwa a inda wannan bitch din take rayuwa ba" dogon tsaki mom d'in shi taja ta tashi tabar wajen ita ma xaune yayi dafe da heart d'in shi yana jin wani irin tsanarta ya koma karuwa a xuciyar shi tashi yayi yabar part d'in ya koma nashi xama yayi yana tunani kala kala nan ya tashi yana safa da marwa girgixa kanshi yayi da sauri ya nufi wani drawer bud'ewa yayi ya dauko key nan ya nufi wani show glass Wanda ba'a iya ganin abunda ke ciki yana bud'ewa ya dauko bottle na giya daya ya bud'e ya kafa a baki saida ya shanye shi kaffff kafin ya dire kwalbar ya koma dauko wani half yasha nan ya xauna kasan show glass d'in yana surutai iri iri phone d'in shi yaji yana ringing hannunshi ya xura a aljihun wandon shi ya dauko wayar ya kara a kannune "Boss komai ya kammala kai kadai ake jira kaxo" "na fasa tafiyar kaxo yanxun nan ya dauko wannan shashashar yarinyar a gidan mu so nake Ka batar mun da ita gaba daya cikin da ke jikinta kuwa make sure kun xubarda shi before Ku aiwatarda aikin..." "boss kasan da cewar dauko ta a gidanku baxeyuba don ma'aikatan dake gidan naku..." "Mtwwwsss saif banason gardama kaxo yanxun nan tareda loko...be karasa maganar ba yaji ance mexan gani haka Khalil....... Comment & share pls 😘😘feebyrh😘 [6/17, 11:09 PM] Feeby: ♣️♥️♣️ _*NI DA KE.....!!*_ ♣️♥️♣️ ```♥️Dole muyi rayuwa.........♥️``` *_wattpad@feebyrh_* _Assalamu alaikum please kuyi hakuri jina da kukayi shiru kwana biyu ina fama da ciwon hakori ne_ Page 3️⃣0️⃣ "Mtsssww saif banason gardama kaxo yanxun nan tareda loko make sure ba Wanda ya ganku.....be karasa maganar ba yaji ance " mexan gani haka khalil....?? " xumut ya mik'e tsaye sanadiyar maganar mom daya ji take jikin shi ya dau rawar sanyi gumi ya fara karyo mishi duk da na'urar dake sanyaya dakin yana a kunne lumshe shanyayyun sexy bold eyes d'inshi yayi yana jin yanda xuciyar shi ke bugawa kamar xe fasa kirjin shi ya fito mom dake tsaye mamaki ya cikata kasa tsaye tayi tasamu waje ta xaune tareda jingina kanta a hannun tafkeken royal chair dake parlourn tana sauke nunfashi sama sama ji take kamar xuciyarta xe fasa kirjinta ya fito tsabar bacin rai dakyar ya iya bud'e bakinshi voice d'inshi na cracking yaxo ya dafa kafar mom d'inshi xaxxafan hawaye na sauka daga idon shi yace "mom please kiyi hakuri" nauyayyen ajiyar xuciya ta sauke tana cewa "akan an hanaka xuwa London shine ka baje a kasa ka xauna kamar Wanda akayiwa mutuwa" Wani irin dogon nunfashi ya sauke duk tunani shi taga kwalbar giyar daya sha kuma taji abunda yake fada a waya dan murmushin karfin hali mum tayi tana cewa "Khalil banji dadin abunda kayi ba meyasa xaka ki Yar uwarka raina ya baci matuka a tunanin my koh bayan ran mu xaka iya riketa har tsawon rayuwarta ganin dacewar hakan yasa muka hada auren Ku da farko...." lumshe eyes d'inshi yayi ya furxarda iska daga bakin shi yace "mum nasan ke kadai xaki fahimce ni wallahi mum bana kaunar wannan yarinyar bana sonta koh me kamada ita bana kaunar gani pls mum ki fahimce ni" cikin tattausan murya yayi maganar Ajiyar xuciya ta sauke tareda cewa "Khalil ka koyawa rayuwarka sonta don Yar uwarka ce kuma da ita xaka kare rayuwar ka don idan Allah ya sauketa lafiya xa'a daura muku aure...." da sauri ya dago kanshi yana kallon mum ya dade a hakan kafin yayi karfin hali saita kanshi yace "mum aure fa.....??yaxanyi in aureta bayan kunsan hakan baxeyu ba please ku duba lamarin nan me xanyi da ita cikin shege nefa take dauke da shi....... Managed pls [6/17, 11:08 PM] Feeby: ♣️♥️♣️ *_NI DA KE...!!!_* ♣️♥️♣️ ```♥️Dole muyi rayuwa........♥️``` _*Wattpad@feebyrh*_ page 3️⃣1️⃣ "Aure fa....yaxanyi in aureta??? bayan kunsan hakan baxeyu ba please ki duba lamarin nan me xanyi da ita cikin shege nefa take dauke da...." sauri toshe bakin shi mum tayi tana girgixa mishi kai ta dauki lokaci kafin tace "Khalil karka manta fa Yar uwarka ce???" "mum I known amma wannan hadin da kuke kokarin koma hadawa baxeyu ba kawai ayiwa baba me gadi magana idan ta haihu a daura musu aure idan xe iya sai yabar aikin gadin ni xan bashi abun yi don in ba haka ba baxata auru ba kwata_kwata don wannan mummunan tabo da aka makala mata" yafada yana sauke ajiyar xuciya "koh ma waye ne ai asirin shi xe tonu cuz haihuwa kawai muke jiran tayi sai mu fara bincike" wani irin kadawa yaji kayan cikin shi yayi Yar baraxanar murmushi yayi a xuciyar shi kuwa yake cewa dole ne insan yanda xanyi in barar da cikin nan kafin asiri na ya tonu d'an washe baki yayi yana cewa "hakan ma yayi" "Kaje dad dinka nason magana dakai" tafada tana tashi nan tabar part d'in tana fita ya hade hannu yana kaiwa bangon dakin naushi tsabar haushi da sauri ya dauko phone d'in shi ya kira saif "saif Ku dakatar da aikin nan" yana fadar hakan ya datse wayar fita yayi ya nufi main part d'in gidan a xaune ya tarda iyayen shi koh wanne ka kalle fuskar shi kasan cike yake da bacin rai xama yayi a kasa ya sunne kanshi kasa kafin dad yayi magana ya fara cewa "Dad don Allah kuyi hakuri gameda abunda ya faru daxun ba hali na bane kuma ba tarbiyar da kuka bani bane raina ne yayi matukar bacewa please Ku yafe mun...." sanyayyar iska dad ya furxarda ya hade hannayen shi a kirjin shi "Idan rai ya baci sai hankali ya gushe...???" cewar dad yana kallon khal girgixa kai yayi yana dafa kafar mahaifin shi tareda cewa "please dad ka yafe mun" cikin muryar tausayi yayi maganar hannu dad d'inshi daura a kanshi yana cewa "na yafe maka Allah yayi maka albarka" "Ameen" yace yana tashi nan yabar gidan gaba daya direct asibitin wani friend d'inshi ya nufa Wanda sukayi karatu tare. Bangaren Firdausi kuwa duk ta kasa sukuni amai kawai take xabgawa ga abun kasala da take ji kuka take me tsuma rai hakan ta tashi jiki ba kwari ta nufi part d'in dad sallama tayi ta fada parlourn A jikin mum ta xube tana kuka "mum don Allah Ku cire mun cikin nan mutuwa xanyi.....cikin matsanacin kuka tayi maganar ajiyar xuciya mum ta sauke tana kara rumgume Firdausi a jikinta tace " mamana kiyi hakuri Allah yayi miki maganin wannan abun" "Allah mum baxan iya ba ji nake kamar baxan kara kwana a duniya ba Saurin toshe bakinta dad yayi yana sharar xaxxafan kwallah dake anbaliya a fuskar shi cikin tattausan murya me cikeda tausayi yace "mama kiyi hakuri har Allah ya sauke ki lafiya" cikin kuka tace "Dad wallahi bana son cikin nan please ka fitar mun dashi" mum ce ta gyara ta tana kallon wuyanta ta daura da cewa "Waya rik'e miki wuya haka....??" xaxxaro ido tashiga yi tana tunanin abunda xata ce don batason tace khal ne wani sabon kuka ta fara nan taji amai na shirin xuwa ba shiri ta tashi da gudu tafara kwarara amai bin bayanta sukayi bayan ta gama suka fito tare kwantarda ita sukayi nan tayita sauke ajiyar xuciya har bacci yayi awon gaba da ita around 3:30pm ta tashi Barin dakin tayi ta nufi Nata wanka tayi ta dauro alwala ta gabatarda sallah nan ta kishingide tana jan tasbi Gabbbbbb taji an bugi kofar dakinta da sauri ta waigo tana kallon me shiga dakin tsaye ta Ganshi ya hade hannu a kirji face d'inshi a murtuke kamar Wanda be taba dariya ba kallo daya xaka mata kasan cike take da tsoro cikin takun shi na kasaita ya iso gabanta ya durkushe yana mata kallon tsantsar tsana Wani kololo me dacin ta hadiye tana jin xuciyarta yanda yake bugawa da Sauri ta toshe bakinta sanadiyar amai dake son kufce mata da sauri ta yunkura ta tashi ya riko hannunta da karfi fara yunkurin aman tayi ba shiri ta sakar mishi shi a rigar sa ganin ta bata mishi Riga yasa ya sake hannunta tana ganin ya sake hannunta tayi toilet da gudu ta rufe kofar bala'in haushi ne ya cika shi ya dade wajen Sai huci yake kamar wanda xe hade xuciya haka ya juya yabar dakin cenxa kaya yayi wanka nan ya dawo dakin nata a kwance ya sameta tana ganin shi ta tashi tana rabon ido kama hannunta yayi muryanta na cracking tace "don Allah ka fita wallahi banason kamshin turarenka pls" kamar xatayi kuka tayi maganar cikin muryan rashin tausayi yace "Ki mutu mana shashashar banxa kawai ki tsaye allura xan miki kuma kuka kuskura kuka yards aka komai had a auren nan. Saina hallaka ki Ni DA KE baxamu taba yin rayuwa ba" share hawaye dake rolling a beauty face d'in ta tayi tana cewa "allurar me....???" "ta ubaki ce" cikin xafin rai ya fadi haka marairaice fuska tayi ta hade hannu Biyu waje daya alamar roko tace "don girman Allah yaya Khalil ka taimake ni ka rabani da cikin nan wallahi mutuwa xanyi inhar nacigaba da rainon wannan cikin bakin ciki xe kashe ni kuma su dad sunce idan na haihu xasuyi bincike gameda dan kuma ni banason asirin ka ya tonu" cikin matsanacin kuka tayi maganar Xama yayi ya dafe kanshi yana jin kalaman ta na mishi yawo akai murmushin mugunta yayi yace "Ki tashi inyi miki wannan allurar shi xe xubda cikin yanxun nan" da sauri ta mike tsaye duk da tana tsoron allura sosai hakan ta hakura ta tsaya yayi mata yana mata ta kwanta don jiri da takeji komawa part d'inshi yayi ya xauna yana Tunani kala kala agogo dake daure a hannunshi ya duba da sauri ya tashi ya nufi dakin nata a kwance yasameta tana bacci xama yayi yana facing dinta lokaci daya yaji tausayinta ya saukar mishi a xuciya dafe kanshi yayi yana furxarda xaxxafan iska daga bakin shi a hankali ta bud'e sexy eyes dinta ta sauke su a kanshi ta sauri ta tashi ta nufi toilet ta shiga kwarara amai kamar xata amaye kayan cikinta xaune yake nan yana jin wani irin tausayinta bayan ta dawo ne ya kalleta yana cewa "bakiga alamar komai ba...??" ataikace yayi mata tambayar gyada kai tayi alamar eh ajiyar xuciya ya sauke ya dauko wayar ya kira wani number ringing daya akayi picking "Doctor bafa alamar komai har yanxu almost 1 hour kenan" "Khalil inafa ganin wannan yarinyar jininta nada matukar karfi don ba abunda yakai wannan allurar karfi wajen xubarda ciki ina ganin kawai ka kawo ta asibiti sai ayi mata abortion yafi.." "alright insha Allah xan kawota gobe" yafada yana kashe wayar daga nan ya tashi yabar dakin. Da safe around 7:30pm ya shirya tsapppp cikin suit brown color wanda yayi matukar yi mishi kyau sai kamshin turare yake dakinta ya nufa a hankali ya murda handle din kofar dakin yaji a rufe take knocking yayi cikin bacci taji ana knocking d'in kofar jiki ta kwari ta tashi taxo ta bud'e door d'in "ki shirya yanxun nan.." yafada yana barin wajen cikin kankanin lokaci ta shirya tsabb tasa dogon hijab a parking space tasame shi nuni ya mata data shiga motar Basu dauki lokaci ba suka isa wani asibitin direct office din doctor ya nufa hannu yabashi suka gaisa nan ya nuna mishi Firdausi nan ya fita nuni doctor ya mata da kujerar dake gabanshi alamun ta xauna xama tayi tareda sunne kanta kasa waya ya dauka ya kira wata nurse taxo cikeda da girmama ta gaida me gidan nata tana jiran umurnin da xe bata nuna mata Firdausi yayi yana cewa "ki kaita ki cire cikin" "ok sir Tace tana cewa Firdausi tashi muje, wani daki suka shiga xama Firdausi yayi itama nurse d'in taja kujera ta xauna cikeda kulawa take kallon Firdausi tace "baiwar Allah meyasa kikeson cire cikin nan meyasa kikeson aikata abunda yake haram....???" shiru tayi tana share hawaye masu xafi da suka fara sauka daga idonta tace "don cikin bata ta hanyar haram aka same shi..." jim nurse d'in tayi tana cewa "Shine kuma kikeson aikata wani haram din ga xunubin xina gana xubda cikin da xakiyi da wanne xakiji...???" shiru Firdausi tayi ta kasa motsi maganganun nurse d'in ne kawai ke yawo a kanta "kin cenxa shawara ne koh kuwa kina akan bakar ki....??" Taji nurse d'in tafada "a cire kawai...." [6/17, 11:11 PM] Feeby: ♣️♥️♣️ *_NI DA KE...!!!_* ♣️♥️♣️ ```♥️Dole muyi rayuwa........♥️``` _😘😘By fêêbyrh😘✍️_ *Alhamdulillah am back Ina godiya matuka da irin kaunar da kuka nuna mun Allah yasaka da mafificin alkhairi😘* page 3️⃣2️⃣ "A cire shi kawai" tayi maganar ba alamun tausayi a fuskarta don xuciyarta ya rigada ya gama bushewa Xaxxafan iska nurse d'in ta furxarda daga bakinta tana kallon Firdausi dakyau kafin ta Dora da cewa "ai dama ku Yan matan bariki karuwai wa'inna suka gama bada mutuncin su a titi ba tsoron Allah kuke ba" tayi maganar batareda ta juya ta kalleta ba sosai maganan ya batawa Firdausi rai amma hakan ta cije ta sunne kanta kasa tana wasa da faratan hannunta masu kyau da daukar hankali wani irin kuka mexafin gaske ke kokarin kufce Mata da sauri ta runtse bold sexy eyes d'in ta Ba abunda ke mata yawo a kai sai maganganun nurse d'in wa'inda suka matukar bata mata rai "gyara allura xan miki kiyi hakuri fa naga ranki ya bace...." shiru Firdausi tayi tana goge xaxxafan hawaye dake rolling a beauty face dinta ajiyar xuciya ta sauke tana tashi tsaye nan nurse d'in ta matso dafffff da ita ta mata allurar "ki cire kayanda ke jikin ki ga wannan ki saka" tafada tana mik'a mata wani riga Wanda ake sakawa idan xa'ayi operation saka rigar tayi ta nufi gadon da nurse ta nuna mata alamun ta kwanta kwanciya kayi gabanta sai bugawa yake kamar xe fasa kirjinta ya fito ware kafafunta nurse d'in tayi tana dauko wani karfe wanda ta saka agiyan shi a socket ta kunna tana kokarin sakawa Firdausi shi ihu tasaki tana tashi da sauri "na fasa wallahi.." tayi maganar jikinta na mugun rawa cikeda mamaki nurse d'in ke kallonta tana mamakin yanda akayi ta cenxa ra'ayinta nan take duk da ta nace akan a xubda cikin da sauri taja kayanta ta shiga inda ta cenxa kayan da farko nan ta saka kayanta da ta cire jikinta na rawa ta iske nurse d'in tana kuka tace "don Allah ki taimaka mun ki gayawa musu cewar kin xubda cikin please" dan murmushi tayi tana dafa shoulder d'inta tace "insha Allah xanyi miki yanda kika ce Allah ya rabaki lafiya" "Ameen" Tace tana share hawaye dake rolling a beauty face d'in ta nan suka fita nurse d'in ta sanarda doctor d'in cewar an cire cikin kudi masu matukar yawa khal yabawa doctor d'in harda nurse nan suka bar asibityn suka nufi gida a hanyar su na komawa gida ya tsaya bakin wani shago ya siyo Mata pad basu sauki lokaci ba suka isa gidan cikin tsanda ta isa dakinta cenxa kayan jikinta tayi saboda xafi takeji toilet ta nufa tayi wanka ta fito kwanciya tayi ba'a dauki lokaci ba bacci yayi awon gaba da ita. Kwanaki sunja inda khal kusan watan shi biyar a Oman cikin Firdausi kuwa ya tsofa sosai hakan su mom ke Kula da ita sosai ba abunda sukeso ya taba ta balle cikin da take dauke dashi. b'angaren khal kuwa rayuwar yake cikin jin dadi duk mugayen halayen shi ba Wanda ya Bari sai abunda ya karu don nan ne yake samun Yan matan larabawa yana morewar shi shaye shaye kuwa sai abunda ya karu yama manta da wata Firdausi balle ya tuna cewar cikin shi na'a jikinta. B'angaren momyn Firdausi kuwa tuni sukayi aure da malam inda dadyn khal yabashi manyan kwangiloli yana yi yaxama babban mutum duk yanda yaso abashi Firdausi firrrrrrr dad yayi ya hana shi hakan suka cigaba da rayuwar su. Safiyar ranar lahadi matsanacin ciwon Mara da baya ne ya tayar da Firdausi ba abunda take sai kuka a hankali ta tashi tana jan kafa harta fito dakin dakyar ta sauko down stairs nan ta fadi tana juyi su mom dake xaune suna breakfast ne sukayi kanta da gudu ba'a dauki lokaci ba ta haihu ta haifo da namiji nan da nan suka shiryata daman sun saye komai na haihuwar har kayan jarirai ba abunda suka Bari duk wannan abun da ake mom jin take kamar xuciyarta xe fasa kirjinta ya fito sanadiyar mummunan abunda ta gani sakkk yaron da Firdausi ta Haifa kamannun shi daya da khal hoton khal da yana karami ta dauko tareda baby d'in ta kaiwa dad xama tayi ta hade hannu tayi tagumi hawaye masu xafin gaske ke fita daga idonta tsananin bacin rai da take ciki jinjirin ya kalle batareda ya kalli hoton data kawo masa ba "Ai wannan Khalil ne...." yafada voice d'in shi na rawa, cikin muryan kuka ta soma magana "yanxu abunda yaron nan ya mana yayi daidai....?" tafada kuka na k'ara kufce mata mom d'in Firdausi ce ta shigo dakin don tun lokacin da take labour aka Kira ta ganin fuskar yaron ne yasata yin suman tsaye saurin dafe xuciyarta tayi don bugawarda take xama tayi tana karban yaron , nan da nan dad yasa aka Kira mishi Firdausi mom ce ta Kirata sun dauki lokaci a dakin ba Wanda yace komai dad ne ya dauko wayar shi ya Kira khal yayi mishi kusan 19 missed call amma be daga ba nan ya tura mishi text message cewar yana son ganin shi yau d'in nan daga nan ya juyo yana facing d'in Firdausi wacce ta sunne kanta kasa hawaye na wanke mata fuska "Mamana yanxu kin kyauta boye mana gaskiyar da kikayi..?" Da sauri ta dago da kanta tana kallonshi matsanacin kuka ne ya kufce mata dasauri ta tashi tabar parlourn direct dakinta ta nufa rufe kofar tayi da key ta fada kan tafkeken bed d'inta tana kuka me tsuma xuciya yinin ranar haka ta wuni. Su dad kuwa wa'inda ke xaune kamar masu amsar gaisuwa sallama akayi gaba daya suka juya ganin me sallamar mamaki ne bayyane k'arara a fuskarsu ganin abokin khal Wanda tun suna yara suke abota yanxu wata shida kenan kullum sai yaxo Neman khal idan kuma aka tambayeshi lafiya yake Neman shi sai yace eh xama yayi gabansu yana hawaye "Lafiya ...? Suka tambayeshi baki dayansu. 😘😘FÊÊBYRH😘 [6/17, 11:12 PM] Feeby: ♣️♥️♣️ *_NI DA KE...!!!_* ♣️♥️♣️ ♥️```Dole muyi rayuwa.........```♥️ _By 😘😘fêêbyrh😘✍️_ Page 3️⃣3️⃣ "Lafiya....? suka tambaye shi baki dayan su, dogon nunfashi yaja ya sauke tarefa furxarda xaxxafan iska daga bakin shi "Dan Allah dad kuce Khalil ya yafe mun har kuma ku yafe mun dan Allah...." yayi maganar matsanacin kuka na kufce mishi baki suka Saki gaba dayan su suna mamakin irin wannan al'amarin Anya kuwa yana cikin hanyacin shi? haka suketa maganganu a xukatan su "kwantar da hankalin ka Lamir kayi mana bayani dallah dallah yanda xamu fahimta...." dad ya fad'a yana gyara kwanciyar jinjirin dake hannun shi "Dad na xalunci Khalil na cuce shi na bata mishi rayuwa" yayi maganar yana kuka sosai rik'e baki mom tayi tana Kara mamakin maganar shi "Dan Allah ku yafe mun wallahi duniya ta juya mun baya na cuce shi....be gama magana ba dad ya katse shi da cewa " wanne cuta ne ka mishi dahar duniya xata juya maka baya kashe shi kayi ne...? Ajiyar xuciya ya sauke tareda shak'o nunfashi me xafi yace "A'a amma na tabbata idan ya mutu a cikin wannan mummunan halin nasan ba shakkah wuta yayi sai dai shi Allah ba axxalun wani bane..." "hakane..." cewar momyn Firdausi. "A lokacin da muke karatu khalil ba ruwan shi da duk shashancin da muke da abunda ya dame shi da sha'anin wani ba ruwan shi da Yan mata balle shaye shaye da muke shi karatun shi kawai ya saka a gaba duk yanda xanyi in bata masa rayuwa nayi amma banci sa'a ba na bashi mugayen shawara amma koh sau daya be dauka ba naso in yaudare shi in mallaki duk dukiyar da ya mallaka amma hakan yaci tura hakan yasa na yanke shawarar Neman boka Wanda xe tarwatsa masa rayuwa, naje wajen bokaye sama da goma amma duk abu daya ake fada cewar baxa'a samu nasara ba saboda riko da addinin da yayi hakan na hakura da karshe na samu wani bokan nan ne nayi arxiki aka samu akayi masa aikin nan ya fara banxar rayuwa irin wacce nake bukatar yayi nan muka cigaba da hole rayuwar mu ganin Khalil ya fini kwamkwajewa wajen harkar shiyasa na fita sha'anin sa har xuwa lokacin da xamu gama karatu bayan rabuwar mu nayita aika mishi mutane wa'inda xasu mayarda shi baya su kwashe duk dukiyar daya mallaka ganin hakan baxeyu ba yasa na hada shi da salmaty don ta yaudare shi ta kwashe komai nashi......be k'arasa maganar da yake ba suka yi kalima hakan yasa shi yin shiru "Innalillahi wa'innah ilahi raju'un... Haka suketa maimaitawa "tabbas yaya Khalil haka ne halin shi duk cikin mugayen... Halayen xamani luwad'i ne kawai bayayi sai sata amma duk saurin abubuwan ba abunda beyi na boye muku halin shi ne saboda kai ranku ya bace a kanshi shine kadai....dan da Allah yabaku kuma shi kuke gani kuji sanyi a ranku....toh mexe saka na gaya muku yanxun ma don naji dalilin daya saka yake wa'innan mugayen halaye shi na sanarda daku hak'ik'anin gaskiyar tun ba yanxu ba yaso ya tarwatsa rayuwata Allah be bashi sa'a ba sai lokacin da yasamu sa'a ne yayi mun wannan ta'asar.....? Firdausi ta fada tana kuka me xafin gaske " Ina ma ace Allah xe dauki rayuwata da naji dadi banason na cigaba da rayuwa da yaron nan....dan Allah daddy ku taimaka mun ku kai yaron nan gidan marayu dan wallahi baxan iya rayuwa dashi ba....." tana fadar hakan ta fad'i k'asa sumammiya, da sauri sukayi kanta ruwa mom ta dauko daga fridge ta watsa mata a hankali ta bud'e sexy eyes d'in ta ta sauke su akan dad Wanda ke faman sharar kwallah na tausayinta "Yi hakuri mamana wannan shine kaddarar mu baki daya....shiru yayi sanadiyar kuka daya kufce mishi hakan yasa yabar wajen da sauri janta xuwa room d'inta su mom sukayi inda babynta ke kwance yana kukan yunwa kallo daya xaka mishi kasan kyakkyawa ne ajin farko don a fannin kyau ma yaso yafi baban shi kwanciya tayi tana goge xaxxafan hawaye dake rolling a beauty face d'inta dauko yaron mom d'inta tayi tana mik'a mata kauda kanta tayi gefe hawaye na cigaba da gangarowa a gefen fuskarta " kiyi hakuri ki karbe shi wannan yaron besan komai ba hasali ma idan kika cutar dashi sai Allah ya fitar masa hakk'in shi a kanki dan haka gara ki hakuri ki barwa Allah komai na daya dai Khalil dan uwanki ne dole ne kiyi hakuri da duk abunda ya miki infact bama laifin sa bane laifin lamir ne dan haka kiyi hakuri ki rungume danki hannu bibbiyu..." girgixa kai tayi tana cewa "mom kiyi hakuri dan Allah wallahi baxan iya shayarda shege ba..." Tafada tana kuka, murmushin da yafi kuka ciwo momyn Firdausi tayi tana cewa "Amma kuma xaki iya haifar shege....?maxa ki karbi yaron nan inba so kike na tsine miki ba.." tana gama maganar ta fita daga dakin. ajiye mata yaron a kafa momyn khal tayi nan ta shiga bashi nonon tana kuka fita momyn khal tayi don tana gabbbbbb da fara kuka itama. A parlour suka same Lamir yana jiran fitowar su xama tayi tana facing d'in shi parlourn ya dauki shiru na tsawon mintuna goma kafin momyn Firdausi ta gyara murya tana cewa "yanxu yaxa muyi mu karye wannan sihirin..?" ajiyar xuciya ya sauke yace "maganin wannan abun yana gidan nan....don a dakin shi na binne abun...." xaro ido sukayi gaba dayan su nan suka tashi suka dukufa part d'in khal yaci wuya yana Neman inda ya binne abun a tiles dakyar suka gano wajen nan aka fasa wajen aka fitarda wani kwalba Wanda ke dauke da abubuwan ban al'ajabi a ciki karban kwalbar yayi ya fasa nan saiga mugayen abubuwan da akayi amfani da. Khal dake tsakiyar yan mata shida Biyu a gefen shi Biyu a gaban shi Biyu a bayan shi sai shafarshi suke suna tsotse shi kwalaben giyoyi ne a gaban shi inda in ya dauki kwalba ya daura a bakin shi saita k'are yake sauketa xiiiiiiiiiirrrrrrrrrrrrrrrrrrrr yaji a jikin shi kamar an xare mishi allura da sauri ya tashi yana ture Yan matan barin wajen yayi ba tareda ya shirya ba yabar kasan don koh kayan shi be tsaya dauka ba. Karfe 6:00am daidai na safe jirgin su ya sauka a Nigeria inda bodyguards d'in shi suka xo daukar shi direct gidan su ya nufa Hakuri ya shiga bawa iyayen shi inda kowa ya yafe mishi don daman ba laifin shi bane Ranar suna yaro yaci sunan Mallam wato Wanda ya rik'e Firdausi mijin momynta Amma suna kiranshi da Affan Khalil kuwa ya killace kanshi ibada kawai yake ya dauki son duniya ya daurawa danshi wato Affan b'angaren su dad ma haka ba abunda sukeso ya taba shi. Bayan shekara biyu....... Comment and share 😘😘FÊÊBYRH😘✍️♣️♥️♣️ *_NI DA KE...!!!_* ♣️♥️♣️ ♥️```Dole muyi rayuwa.........```♥️ _By 😘😘fêêbyrh😘✍️_ 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 Page 3️⃣4️⃣ the end Bayan shekara Biyu abubuwa da dama sun faru inda xuwa yanxu Affan ya girma sosai idan ka ganshi xaka dauka yafi shekara biyu saboda tsantsar wayo da yake da haka rayuwa ta cigaba da tafiya khal yayi matukar yin dana sani duk da ba laifin sa bane. Xaune suke a dinning suna lunch cikeda kwanciyar hankali suke komai nasu kallo daya xaka yiwa koh wanne daga cikin kasan yana cikeda farin ciki fried rice ne suke ci tareda pepper chicken Affan ne kadai baya cin abincin ya ajiye spoon dake hannun shi murmushi dad yayi yana cewa "My boy lafiya baka cin abinci...." shagwabe kyakkyawan fuskar sa yayi yana tura baki yace "Uhh uhhm Grandpa yi chocolate yan ci..." dan murmushi yayi yana jawo shi jikin shi a baki ya saka mishi abinci tab'e baki yayi yana cewa "Grandpa idan naci xaka kaini inda xakaje anjima...??" "Sosai ma amma fa idan kaci dayawa" Sallam me gadi yayi yana cewa "hajiya ana miki sallama a waje.." yafada yana nuna Firdausi wacce tayi fresh abunta ta Kara xama kyakkyawar mace komai yaci radam "am waye ne...???" "gaskiya ban taba ganin shi ba.." dan Jim tayi kafin tace "ok kace gani xuwa" fita me gadin yayi ita kuwa ta yunkura xata tashi tsawa khal ya daka mata wanda tunda aka fara maganar yake faman had'iye rai jin yake kamar xuciyar shi xe fashe dan shagwabe beauty face d'inta tayi tana cewa "Wai ni yaya meyasa kake mun haka duk wanda yaxo nema na sai ka kore shi ni wallahi sai na tafi..." cikin shagwaba tayi maganar kamar xatayi kuka mayafinta ta dauko tana kokarin fita ya tureta ya fita tareda rufe kofar direct wajen me nemanta d'in ya nufa d'an matashin saurayin dake tsaye yana ganin Khalil ya washe baki yana gaida shi tsawa ya daga mishi yana cewa "lafiya meya kawo ka...??" "am dama naxo ne in bayyana mata soyayyata" "kaga malam ka fita kabar gidan nan kafin in sa a illata ka" Ba shiri yabar gidan karasawa yayi wajen me gadi tsaye yayi ya had'e hannu a kirji yace "baba dan Allah bana ce maka duk Wanda yaxo neman yarinyar nan ba karka bari ya sake shiga gidan ba...??" "hakane yanka ya dade kayi hakuri" "Ba komai.." yafada a tak'aice yana barin wajen bud'e parlourn yayi ya shiga ya samu waje ya xauna yana Shan kamshi kallonta yayi yana sakar mata murmushi murgud'a mishi baki tayi ta fice daga wajen. Ranar juma'a bayan massalaci dad kiran Khalil yayi tareda Firdausi bayan duk sun xo nan ne yake sanarda su cewar an daura musu aure ta shirya tarewa gidan mijinta gobe tashi tsaye tayi tana kuka tana cewa "Dad wallahi ni bana son shi baxan iya rayuwa dashi ba..." sanyayyar iska khal ya shak'o yana me godewa Allah ya dauki lokaci kafin yace "ki Sani NI DA KE dole muyi rayuwa..." da sauri ta fice daga wajen direct dakinta ta nufa tana shiga dakin ta daka tsallen jin dadi tana cewa "Allah nagode ma daka nuna mun wannan ranar.." "OK Ashe daman kina so shine kike kaiwa kasuwa??" juyawarda xatayi sukayi ido biyu da khal rufe fuskarta tayi da tafin hannunta tana cewa "nifa bawai sonka nake ba kawai dai inajin dadin xan rama abunda kayi mun a da cen baya" riko kumatunta yayi da hannu biyu ya shagwabe fuska shima yanda tayi yace "Dan Allah matata karki mun haka koh don albarka cin dan mu pls" "nifa kabar cewa dana danka dai" "toh naji na yarda ki yafe mun pls kinji Mak'e kafad'a tayi alamun a'a shagwabe fuskar shi yayi yana rik'e kunne alamun roko ya ce "dan Allah mine....kiyi hakuri mom dake tsaye bakin kofar ne tace " kaji Mara kunya maxa ka fita daga dakin nan kafin in bata maka rai taki ta hakura d'in " tayi maganar tana murmushi shima murmushi yayi yana cewa "haba mom so kike na rasa raina ne baxan iya rayuwa ba ita ba wallahi.." "karka damu ya Khalil NI DA KAI dole muyi rayuwa" Tafada tana rufe fuskarta sakin baki mum tayi tana cigaba da Koran shi har yabar dakin maganin mata masu matukar yawa da kyau ta bawa Firdausi tasha xuwa yamma gaba daya mutane sun cika gidan inda har luba taxo Ita da momyn Firdausi inda yanxu lafiya qlw suke xaune a gida daya gidan da dad ya bawa Mallam cikeda xaman lafiya suke rayuwar su. Ranar asabar gidan ya cika da jama'a inda akayi biki Wanda Saida kudi yayi kuka da dare amarya ta tare gidan mijinta inda a kayi mata nasiha masu ratsa jiki bayan duk Yan kawo amarya sun watse aka bar amarya Ita kadai khal ya dade be shigo gidan ba tafi karfin awa daya tana jiran shi kafin yaxo daddadan kamshin turaren shi ne ya sanarda ita xuwan shi ajiyar xuciya ta sauke tana jin Farin ciki Mara misaltuwa shigowa room d'in yayi Wanda yayi masifar kyau da daukar hankali xama yayi yana facing d'inta tareda shak'o daddadan kamshi dake tashi daga jikinta yace "Amincin Allah ya tabbata a gareki yake kyakkyawar matata wacce samun Irina sai an tonah Allah ya bamu xaman lafiya tareda yaran mu dozen...." xaro ido tayi tana dafe kirji tace "Saheebyrh dozen fa kace..." "Eh mana saheebarh ko sunyi kadan..ne....?" Hmmm...tafada tana jan sassanyar nunfashi sallah sukayi Nan ya dafa kanta yayi mata addu'oi cikin kankanin lokaci yayi kwanka ya cenxa kayan jikin shi itama dakinta taje ta cenxa kaya xuwa wani mayun sexy night dress suman tsaye yayi ganinta da kayan hamdala yasake yiwa ubangiji kwanciya tayi a hankali yajata xuwa jikin shi yana shafata a hankali janye jikinta tayi daga nashi tana gyara kwanciyarta sake janta yayi tana shinshinarta nunfashi taja ta sauke tana cewa " yaya dan Allah ka bari " "A'a yakamata ayiwa Affan kani fa.." yafada yana shigarda ita jikin shi sosai Daren ranar taci wuya sosai shi kuwa yaji dadi Wanda be taba ji ba da safe suka tashi dan sun makara wanka sukayi a tare inda saida yayi mata gashi bayan sunyi sallah suka koma suka kwanta rungumeta yayi yana kissing d'in ta yace "Ina sonki Firdausi" "Nima inasonka fiyeda tunanin ka..." tafada tana Kara shigewa jikin shi sosai....... Alhamdulillah a nan na kawo karshen wannan littafin na godewa Allah daya nuna mun na kammala wannan littafin lafiya duk kura kuren da ke ciki Allah ya yafe mun...... Masoya na wa'inda suke Bini daga farkon wannan littafi har xuwa karshe Ina matukar godiya. *ku biyo ni a next littafi nah me suna NAYI NADAMA* 😘😘FÊÊBYRH😘