*🕊️SEXXI'ES HOUSE🕊️* AYSHATOU MAMAN TEDDY *Wannan littafi na kuɗi ne, ba zanyi free page da yawa ba , in Sha Allah a page 5 Zamu dakata da yin na free ,sauran kuma sai ki hanzarta Wajen mallakar taki... Regular group₦300...VIP group₦500... Special ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta wannan number 08081202932* Free page 1 ~Tallah~ Na sani ,kin sani, kuma kun sani ...mun gwada, kin gwada, mun san kuma na ƙwarai ,kayan Hajja daban dana Saura inganci da ƙyaun su baki baya iya faɗin dai dan shi 💯 guarantee , with zero chemical reaction . Ina mata masu fama da matsalar infection ? Fitar farin Ruwa , Tusan Gaba yayin Saduwar Aure , Ƙaiƙayin gaba...Ina kuma wacce take fama da rashin ni'ima , kullum complain kike samu Wurin Oga kan cewa baya jin Daɗi😋 Eh baya jin Daɗi nace kina wani noƙewa🙄 gwanda ki ware ki saki jikin ki , domin gyarar Auren ki da jin Daɗin Yallaɓai Sir , na gwada kema ki gwada kaman yanda dubban jama'a suka shaida maganin nata 💯 , maza taho tayi Maki gyarar Ciki🍌 da Waje🍇 don jin Daɗin ma'aurata baki Ɗaya ,maza tuntuɓi HAJJA mai kayan ɗa'a akan wannan nombobin 08139762831 kai ba'a anan Ta tsaya ba har gyarar Amare baku da matsala kudai ku tuntuɓi wannan number na akan 08139762831 nata gwada ...mun gwada ...kema daure ki gwada🫰. To pah🤔 Kar kuma ayi tuya a manta da Albasa🧅 Ina Masoya na mabiya na? Nasan You're Up to billions ... Na gida Nigeria dama sauran ƙasashe masu bibiya ta , ƙasar Ghana , Niger , Saudiyya , India ,Egypt ,ƙasar Mali, ƙasar mu kenan yo Dama ai ku dole ku so naku,tun da Ni ɗin ƴar Gida ce😃🥰 . da ma sauran ƙasashe wanda nasan Ku da wanda ban san ku a mabiya naba , nasan kuna nan daga gyefe, Ku nuna mun soyayyar nan naku wurin Subscribing my new YouTube channel https://www.youtube.com/@mamanteddy4123 @MAMAN TEDDY HAUSA NOVELS AUDIO yauwa Na gode ƙwarai... thanks for your support and encouragement taku mamanteddy😍. *IBADAN* " Zaune take a tsakiyar Falon ,gaba ɗaya bata cikin natsuwar ta , gaban ta kuwa Wayoyi ne na Hannu yawan su sunfi guda Talatin . Matashiya ce yarinya ƙarama Wacce a shekaru ba zata Haura 18 ba , duk da AC dake a falon amma ita gumi ne ke zubo mata na tsaban wahalar Wannan Aikin nata . Hello Are you Farida Hashim ? Ta yi maganan tana kanga ɗaya Daga cikin Wayar dake gaban ta a kunne ...Cike da Muryar ta irin na matan Gida ,wanda ba'a shiga School ba ta amsa Da Ehh me kika ce waye ne?? Sorry Mam you're calling from your bank , and there is problem passing to ur account , can you help us with your last digit ATM number Hajiya? . Daga Ɗaya Ɓangaren ne matar da aka kira tace " Bana ji me kika ce? . Natsuwa Aaliyah tayi tana daidaita natsuwar ta irin na cikakkun Scammers yahoo girls Kamin tace " Okay Hajiya ,kina kira daga Bankin ki ne , Aƙwai matsala a account ɗin ki , shine muke so ki bamu last digit number naki Idan babu Damuwa . Ohoo yanzu na fahimta ". Matar tayi maganan tana fara jero mawa Aaliyah Numban account din na ƙarshe . Okay Thank you mam , we'll call you back . Kashe Wayar Aaliyah tayi cikin sauri tana fara danna Nombobin matar .oh my God ,wannan matar ce take da Wa'annan kudin a account ɗin ta ? Ki manin 2.M . Saurin danna Scaming tayi tana wawusar kuɗin tare da saurin cire layin da tayi kirar tana ajewa a gyefe . Kuɗin da tayi scam ɗin shi Direct asusun Hajiya Munaya ya faɗa . Sauke Ajiyar zuciya Aaliyah Tayi kamin tayi shiru tana tunanin Wani Hali Wannan matar zata tsinci kan ta a halin yanzu?. Aaliyah Tun zaman da kika yi anan for more than 30mins na Only 2.million kika Samu? Tunanin me kike yi ne haka? . Hajiya Munaya wacce take mawa kanta laƙabi da cute Munaya babe Ta ƙare maganan cike da jin zafi akan Aaliyah . Cikin Sauri Aaliyah ta ɗago kanta da yake a duƙe tana wani aikin satan ,cike da zazzaƙar Muryar ta tace " I'm Sorry Hajiya ,wallahi.... Saurin katse ta Cute Munaya Tayi tare da cewa" Enough bana Son Jin Wani zance , I gave you 3hrs Ina Son Naga Kuɗaɗen fiye da Haka . Okay ". Abun da Aaliyah tace kenan cikin Sauri tana ci-gaba da Aikin taɓa taɓen wayoyin . Juyawa Hajiya Munaya tayi tana nufar Farfajiyar gidan ta , tare da maganganu tana tafiya a haka ne har nake tunanin Zaki iya Sato min miliyoyin Wannan shaiɗanin Yaron Multi Billionerer AYDAAN moddibo. Ta Ina Haba.! Ta ƙare maganan tana ficewa daga Falon . Bin ta da Ido Aaliyah Tayi tare da Lumshe idanun ta a lokaci guda ta fara tuno rabuwar ta da Inna Turai . Watso mata kayan ta take a buhu tare da banbami tana rufe ido na tsananin Tijara cewa take " Ƙyaun ki Aaliyah Bai amfana Mana Komai ba , Bai kuma Amfana mawa Uban ki ba , ya wahala dake tun kina ƙarama arzikin sa neman sa duka akan ki da Uwar ya ƙare har ta ƙwanta Hannun Dama . A haka ya cigaba da ɗawainiya dake Har ki gama Sakandire , Kalle ki ƙyau har ƙyau bai Amfana mana komai ba , babu mijin Aure sai Samari wannan yazo gobe bashi zaka gani ba ,babu mai baki sile bare sisi . Juba ki gani Mahaifin ki ne nan a Ƙwance Hannu ƙafa baki duka baya iya motsa su , Kuɗine ake nema kimanin Dubu Ɗari biyar yanda likitocin suka ce sannan zai samu waraka . To na gani na daina ci daku duka a gidan nan saboda nima ban dashi . Inna Turai ke maganan tana sharce gumi tare da cigaba da watso mawa Aaliyah kayan ta ....Inna don Allah kiyi Haƙuri ,Kar ki koreni a cikin gidan ki bani da inda zani a rayuwa da ya wuce nan ,don ALLAH inna." Ina ai a yau sai kin fita , ki shiga Duniya duk inda zaki nemo kuɗin nan sai kin nemo ,koda kuwa Karuwanci zakiyi ...Ƙwana uku bamu ci abinci ba , anawa tunanin kema zaki rinƙa yin irin nasu Asama'u nan maƙociayar mu ,ba saa'ar ki bace , Tasan ta ɗauki nauyin gidan su ,itace cin iyayen ta shan su ,komai nasu amma ke jubi ki , yanda kasan ba yar talaka ba ,ba malam Ado ya haife ki ba ....kullum kina nan kaman ana Wanke ki da Karas . Yau sai kin bar gidan nan . Zubewa Aaliyah Tayi a gaban shimfiɗar mahaifin ta inda yake ta haniniya irin na masu fama da ciwon shashi yana alamun Inna Turai ta rabu da Aaliyan Amma ina Fizgar hannun Aaliyah Turai tayi tana tasa ƙyeyar ta tare da Wurga ta wajen gidan tana cewa " Wallh ba zaki taɓa zama cikin gidan nan ba sai kin yarda zaki biya kudin Ciwon Uban ki ,kuma kece zaki cigaba da daukar nauyin gidan nan , don ke kadai Mahaifin ki ya haifa . Su Hajara daga Gidan Uban su na dauko su ,nan ba gidan Uban su bane ..... Aaliyah....Aaliyah muryar Cute Munaya ya katse Aaliyah da ta faɗa duniyar tunani . Saurin kallon Hajiya Munaya Aaliyah Tayi tare da cewa " Na'am Hajiya . Kalla ya dawo , Ya dawo....! Tayi maganan cikin ihu tana kallon Aaliyah tare da cigaba da ce mata" Oga sir Multi Billionerer AYDAAN kenan ,baki ganshi yana Saukowa daga Girgin Germany bane ba?. Idanun Aaliyan ne ya sauka akan vedion Wani matashin Saurayi kyakyawa na karshe wanda yafi kama mata da larabawa . Fuskar sa cikin baƙar glass wannan yasa ta kasa tantamce kamannin sa . Motsa baki Aaliyah Tayi a Hankali tana furta " Wannan Sabon Alhajin ki ne? . A'a Aydaan da nake so Mu raina masa hankali shima mu yi yahoo mu ƙwashe kuɗin sa . Hajiya Wannan mutumin ta ina zamu iya yi masa Wanna....ke Gidan su koman sa na sani . Sunan gidan su gidan Alhmdllh Moddibo Family , Gida ne tamkar unguwa saboda girman ta ,estate me babba ,wanda manyan gija gijen masu kuɗin Nigeria ke rayuwa a ciki , kin taɓa ganin gidan da Flight ke sauka a Nigeria? To sai a wannan gidan . Boko kuɗi gata hutu da ƙafarta kenan . Shi Aydaan matashi ne a cikin gidan iyayen sa ne a gidan shi ɗa ne matsayin shi ,amma duk a yaran gidan yafi kowa filfili a Yau ya dawo Nigeria ....Don haka dama tuni nayi maki gurbin aikatau a cikin gidan . Cikin Sauri Aaliyah ta kalli Munaya kamin tace " Hajiya Aiki? a ku ma gidan Moddibo family? Eh . Anan zaki yi ,ki kula domin mazan su da matan su lalatattu ne ,ƙwarata....kar kisa a Ranki wai a gidan Moddibo family kike , kisa a Ranki a cikin gidan SEXXI'ES HOUSE kike ,a lot wani lokaci zasu iya tarwatsa Mutuncin ki ,don nasan aƙwashi a lulluɓe ,ba irin mu bane da muka ga juya muka ga yau...So You have to be very careful with your self ....! *To yanzu zamu fara labarin aƙwai badaƙala , Kar ku manta littafin na kuɗi ne ₦300 Regular... VIP group₦500... SPC₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN Ta wannan number 08081202932* Kar ku manta da mun subscribe a Sabon YouTube channel ɗina @ MAMAN TEDDY NOVELS AUDIO mun gode. https://www.youtube.com/@mamanteddy4123 *اياك نعبد واياك نستعين**🕊️SEXXI'ES HOUSE🕊️* (Romantic love and comedian story) AYSHATOU MAMAN TEDDY *Wannan littafi na kuɗi ne, ba zanyi free page da yawa ba , in Sha Allah a page 5 Zamu dakata da yin na free ,sauran kuma sai ki hanzarta Wajen mallakar taki... Regular group₦300...VIP group₦500... Special ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta wannan number 08081202932* Free page 2 ~Tallah~ Na sani ,kin sani, kuma kun sani ...mun gwada, kin gwada, mun san kuma na ƙwarai ,kayan Hajja daban dana Saura inganci da ƙyaun su baki baya iya faɗin dai dan shi 💯 guarantee , with zero chemical reaction . Ina mata masu fama da matsalar infection ? Fitar farin Ruwa , Tusan Gaba yayin Saduwar Aure , Ƙaiƙayin gaba...Ina kuma wacce take fama da rashin ni'ima , kullum complain kike samu Wurin Oga kan cewa baya jin Daɗi😋 Eh baya jin Daɗi nace kina wani noƙewa🙄 gwanda ki ware ki saki jikin ki , domin gyarar Auren ki da jin Daɗin Yallaɓai Sir , na gwada kema ki gwada kaman yanda dubban jama'a suka shaida maganin nata 💯 , maza taho tayi Maki gyarar Ciki🍌 da Waje🍇 don jin Daɗin ma'aurata baki Ɗaya ,maza tuntuɓi HAJJA mai kayan ɗa'a akan wannan nombobin 08139762831 kai ba'a anan Ta tsaya ba har gyarar Amare baku da matsala kudai ku tuntuɓi wannan number na akan 08139762831 nata gwada ...mun gwada ...kema daure ki gwada🫰. To pah🤔 Kar kuma ayi tuya a manta da Albasa🧅 Ina Masoya na mabiya na? Nasan You're Up to billions ... Na gida Nigeria dama sauran ƙasashe masu bibiya ta , ƙasar Ghana , Niger , Saudiyya , India ,Egypt ,ƙasar Mali, ƙasar mu kenan yo Dama ai ku dole ku so naku,tun da Ni ɗin ƴar Gida ce😃🥰 . da ma sauran ƙasashe wanda nasan Ku da wanda ban san ku a mabiya naba , nasan kuna nan daga gyefe, Ku nuna mun soyayyar nan naku wurin Subscribing my new YouTube channel https://www.youtube.com/@mamanteddy4123 @MAMAN TEDDY HAUSA NOVELS AUDIO yauwa Na gode ƙwarai... thanks for your support and encouragement taku mamanteddy😍. Da Dama Wasun ku na yawan tambayar sunayen books ɗin Maman teddy.! Ko kuce Don ALLAH maman teddy wani inkiya ne da mun gani zamu gane Wannan book ɗin ki ne? To bana da Inkiyar da ya wuce Sunana wato Mamanteddy . Sai dai ga sunayen karkatakaf littafaina wanda na rubuta a social media . 1) Gidan Ƙwarata 2)Dijama ƴar fulani 3) Ƴar Aiki 4)Taɓarah 5) Ƴar Waye 6) Sadaka Yalla 7) Bafullatanan Ruga. 8)Habibi daiman 9)Walijaam 10)Ƙwayar sama 11)Ƙwarton Manya 12) Bintoto 13)The sexxxy boss 14) The Virgin maid 15)Zuma da maɗaci 16) Womanizing boss 17)Yar maula 18) Kawaliya 19) Siyasata 20)SEXXI'ES HOUSE✍🏻 Subscribe my new YouTube channel anan ne zamu daura maku Audio na ɗaya bayan ɗaya duka Wannan littafan https://www.youtube.com/@mamanteddy4123 Cike da Mamaki da kuma sarewa Aaliyah ta kalli Hajiya Munaya matan da Ashekaru ta Haura Talatin a haihuwa amma ita a kullum kirar kan ta take da Small babe , Wai cute Munaya . Hajiya Wannan Aikin bai fi ƙarfi na ba kuwa? Ta yaya zan shiga Gidan shahararrun Mutanen nan wai har na yi miki Wannan aikin ba tare da sun ka Mani ba..kar ki manta da CCTV cameras na anan ta ko ina dole a samu a cikin wannan gidan attajiran gomnati da kuma yan kasuwa . Wani shashashan Kallo Hajiya Munaya ta Watsa mawa Aaliyah tare da taɓa baki cike da wulaƙantarwa irin na Hajiyoyin Bariki tace " Okay na Tuna a matsayin secondarie kike , kin ma yi ƙoƙari da har kika iya wannan sana'ar yahoo cikin Sauri , sai dai kina da Saurin Ɗaukar abu da fahimta ,shi yasa Ni da na koya miki a yanxu kika fini ta'asa. Nice na koya miki wannan Aikin ko Aaliyah? . Munaya Tayi maganan Tana kallon Fuskar Aaliyah Wanda tsoro ya bayyana ƙarara a idanun ta . Gyaɗa masa Hajiya Munaya kai tayi tare da cewa " Eh Hajiya . To ki yarda dani Zamu ƙwashe miliyoyi a cikin wannan gidan , Ɗaya bayan ɗaya zamu yi , a wannan karon ina so ne nima na zama Billionerer ,daga lokacin da kika wawuro Wannan maƙudan Kuɗaɗen daga Nan zaki koma garin ku na da kudin Aikin Mahaifin ki , dama na kashewa wanda zai ɗauke ki har iya ka Ƙarshen Rayuwar ki ...." Wani irin Gauron numfashi Aaliyah ta Sauke wanda bata tsaya yi mawa Hajiya Munaya magana ba ta yi saurin kanga Wayar da ake kirar ta a kunne " Allah ya isa macuta ,ɓarayin Yahoo kuje ku da ....Saurin Alama Hajiya Munaya tayi mata da ta kashe Wayar , Wanda cikin Sauri Aaliyah ta kashe Wayar tana shirin cire layin ne , Hajiya Munaya ta dakatar da ita ,tana cewa " Nawa aka samu daga Gurin ta ?. Ma is 100k ....mtsww da'ala Rabu da shasha talaka ce babu Abun da zata iya ...ki cigaba da Aiki da layin , kin san a ƙa'ida ba'a karya layi sai mun sata irin million haka . Gyaɗa mata kai Aaliyah Tayi alamun ta sani kana ta cigaba da Aikin danna wayoyin dake gaban ta ,ta jawo wannan ta aje wancen ta koma tamkar Computer . Miƙewa Hajiya Munaya tayi bata ƙara bin ta da Maganan Gidan Moddibo Family ba ,don tun da tayi shiru tasan umarnin ta kawai take jira a ko wani lokaci da zarar tayi mata Umarni zata fara Aiki .! ** Aaaman ne da Hibba Ƙwance a Gado Ɗaya , A yanda suke maruri zaka rantse da ALLAH mata ne da miji irin cikakkun masoyan junan nan sababbin ma'aurata 😂 . Nan ko tsakanin su Ita yar kaninin mahaifin shi ne , a takaice Cousins ne , Kasantuwar Gidan Estate ne kuma duka family Ɗaya ne a ciki yasa yaran gidan samari da yanmatan Gidan Babu Abun da suke yi sai aikin Lalata da ɓanna. Indai iskanci ne a wannan family na Moddibo su ɗin ƙarshe ne. Wannan yaja Wannan yace yana So daga Haka zai mata ɓara ɓara da mutuncin ta da Rayuwa , mazan gidan sune mafiya haɗari don kansu a haɗe yake kaman swingum suke a manne wurin haɗa kan su . Tatattune kuma shahararru . Idan sun gama lalata da Cousin ɗin nasu haka zasu koma tasu yasu suna bada labari ,wanda anan idan Wani yaji Abun yayi masa ,shima zai nufi Yarinyar ya jefa ƙwallon shi cikin Raga . A haka ɗaya bayan ɗaya n su zasu bi su lalata yarinya guda , kamin su jawo wata itama suyi mata naƙasu . Gida ne gidan harijai mazan su da matar su jarababbu ne , Wanda samarin Gidan sun haura su goma , Yayin da matan Gidan Sun fi mazan yawa . Duka kuma babu wanda yayi Aure , a cewan iyayen su ,duka auren Gida za'ayi masu . Hariji jarabbe kuma shine ƙarami a cikin mazan samarin Gidan shine Aydaan . Bashi da kunya tatacce na ƙarshe . Baya tsayawa cewa zai yaudari ɗayan su da Sunan yana So , a'a Da izzan sa zai lalata da kwazin din nashi kuma cikin rawar jiki suke bashi kan su . Don duk cikin su jira suke Ya taya wata cikin su . A idon Duniya duk gidan babu na ALLAH kuma na kirki da ya wuce Adaan , Duk Safiyar Duniya zaki ga Almajirin da mabarata marasa ƙarfi talakawa yasa ana Masu rabon kudi manya ₦500 yara ƙanana ₦200 ko wanensu , wannan yasa idan ana maganan marasa ji ko iyayen basa sako shi . Iyaka su Yasu yasu suka san Waye shi ɗin ,don baya iskancin sa sai ya fita ƙasa yabar gida Nigeria , idan kuma ya dawo Nigeria to da Ƙannin nasa mata yake ɓannar sa . Duk da a matan Aƙwai Wanda suka girme masa Summy shekarar ta 32 , Fauziyya 30 shekarun su ɗaya amma ita tsakanin su 2 mount ta bashi ...sauran su Hibba kuma duka ƙannin sa ne . Cikin Samarin Gidan Aƙwai Mubarak , Aaman, Fauzan ,Ashraf Sa'id , Saif gasunan da wasu wanda basa a ƙasar da zama a yanzu ,suna ƙasar Watsewa Wato Malesia yanzu ɗan ki zai koyo miki Shaye² ,don a ƙasar basu ɗauke ta Wata aba ba . Zina kuwa sai dai muce Allah ya gyara .! To suma suna can suna watsewar su . Aaman ne Rungume da Hibba yana Aikin sinsinata da shaƙar Ƙamshin ta tun daga Fuskar ta har zuwa Wuyar ta shaƙa yake zuwa Breast Ɗin ta da anan ya fiddo da harshen sa yana lasan tudun su ,hannun sa ɗaya ba shafa gyefen kuncin ta zuwa gadon bayan ta , ɗayan kuma yana Aikin ligwigwita Nonon ta . Sauke numfashi take irin na cikakkun Harijai jarababbu tana gantsare masa tare da kai hannun ta tana cafkar Banana Joy Ɗin sa ...Nan take ta fara yamutsa ta tana matsarta da hannun ta ....Wani irin zillo Aaman Yayi tare da saurin cewa " My luv pls ki cigs...ci....cigaba...Ashhh ushhh Da..Da...Ɗiiii. Ya ƙare maganan yana sa bakin sa tare da cafkar nonon ta yana fara Skwizin ɗin su ,dama sun gama shan matsa da ligwigwita a wurin Ƙattawan Ƙwaratan Gidan ,ita a yanzu Burin ta bai Wuce Ƙwazin Aydaan Ba". Kama Nipples ɗin ta yayi da bakin sa yana tsotsan su cikin wani sauri kaman zai tsinke su daga kan na shanunn nata , Yayin da take jin Wani irin jaraba na taso mata , Tuni ta fara jin Yar tsakar ta na kaɗawa kar² na jaraba . Shi ma kuma haka Nashi Burar ke bindiga yana harbin iska fat³ . Miƙewa tayi cikin Sauri tana Kai bakin ta tare da Tarawa tana Ɗaurawa Saman Banana Joy din da tare da fara Sucking tana matse ta gam a bakin ta ...Sambatu ya fara yi mata yana Ihun ƙasa ƙasa Don Mahaifiyar Hibba na falon ƙasa kar ta jiyo su . Jin ya fara gurnani Buran sa na cika mata baki yasa ta saurin kai hannun ta tana rufe bakin sa ,don kar ya fara mata sambatun sa da ihu ya tona masu asiri ..... Mirginata yayi yana Hayewa Kan ta ,tare da fara mata ambaliyar Madarar sa yana zura Banana Joy din da cikin durin ta tare da fara mata sukuwa yana Ihu yana zungurar ta kaman bunsuru fat² yana bugun ta da Buran sa . Tuni itama Ta fara masa ɓarin ruwan ta tana Nishi tare da Sambatu faɗi take Aushhh ashhhhhh ushhh Ƙwazinn ciki Ashhhh , Daɗiiii Ƙwaziiiinnnn Arshhhhhhh ......." Wannan kaɗan ne daga cikin ɓarnar da yaran gidan nan ke aikatawa . Zaune take A ƙayataccen Falon ta , Wanda ba ƙananun kudi aka narka a wannan Wuri ba . Wuyar ta da hannayen ta Awarwaron Zinari ne , yayin da take cikin shigar dandatsatstsen leshi ta cikakkun Hausa Fulani . Yar gayu ce ta ƙarshe ko daga yanayin yanda take kishingiɗen idanun ta a kan rafkeken plasma TV zai tabbatar maka macace Dattijuwa wayayyar gaske . Ta tokaro ɗauri gaba . Shigowan shi cikin Gent Romantic guy yasa ta sakin mawa Aydaan Murmushi , don shima fuskar sa Ɗauke da Fara'ar yake duk da kasancewar sa baya da harka ,amma idan yayi ba ƙaramin ƙyau yake masa ba . Sanye yake cikin ƙananun kaya don shi ba kasafai ya fiye saka kayan mu na al'ada ba . Ko a cikin.du ya fita da ban , boko da kuɗi da ƙafarsa kenan . Wannan yasa su kan su iyayen suke kirar sa da Professor , su kuma Yaran gidan suke kirar shi Aydaan British komai nasa a ilimance da gogewa na rayuwa yake yin shi , sosai ya san ya ake zama da al'umma . Yana da matuƙar ladabi ga biyayya akan iyayen nasa . Har ta iskancin sa Irin na Ƙwaratan Turawa yake yi don a cikin su ya tashi ,wannan yasa su Aaman ke kirar sa da British guy . A gaban Mahaifiyar Hibba ya tsunguna yana gaishe ta wato Hajiya Hadiza , Wanda suke kirar ta da momy Hadiza cikakkiyar Hausa Fulani ce ita yar Garin Kano . auren wannan family ya kawota Ibadan . Hannun ta tasa tana shafa kan sa , tare da sa masa albarka kamin yayi magana Mubarak ya shigo yana cewa " Momy Barka da rana , Yadai Ƙwazin baka ga Aaman Ɗin bane?. Kamin Aydaan yayi magana Momy Hadiza tayi kallon su tana cewa " yana Bedroom din Hibba KU duba shi can . Miƙewa suka yi a tare suna nufar Up Bedroom ɗin Hibba ,yayin da dukan su sun san Wainar dake Toyuwa acan . Handle door Mubarak ya murɗa don Shima a matse yake . " Shiga suka yi dai dai Hibba ta juya baya tana ma Aaman Goho yana shafata kamin ya shige , aiko da Sauri Mubarak ya ƙwaɓe Yana shigewa suɓull tare da fara zabga mata ɓumm³ . Su biyun suka taru mata basa ko tunanin mahalicci basa tunanin lahira haka itama bata tunanin gamuwar ta da Allah .... Salsalɓe ta suke ,wanda daga ƙarshen dole ayi gashi . Shi kam Aydaan Tsayawa yayi yana kallon ikon ALLAH , Shi a ganin shi a yau baya da mood ɗin yin wannan Aikin ,sannan ko ma yana dashi shi ba ya Sex da yarinya da wani , Shi kaɗai yake yi ,shi kaɗan ma ya aka cika bare sukai su biyu?. Cikin Ɗaga Muryar sa irin na Arrogannt yace " Mubarak Aaman meye Haka ? Zan yi tafiya na , kwa dame Ni a part din Ammie na . Yana faɗin Haka ya juya tare da ficewa Ɗakin ....Ganin haka yasa Aaman dakatar da Mubarak Yana cewa "Sarakan yan zuciya ya tafi ,ka zo mu wuce ." Janye jikin su suka yi da ga na Hibba da ta ta zube a saman bed tana maida numfashi tare da sauke Ajiyar zuciya na wahala . Ki gasa kanki da ruwan ɗumi da ƙyau . Abun da suka ce mata kenan cike da tacewa suna juyawa tare da ficewa daga Bedroom din .... A duniyar nan ana yin Abun da yafi Wannan ,Musailamah kawai muyi fatan gamawa da duniya lafiya . *** Gida ne irin na talaka mai ɗan ƙaramin ƙarfi dai dai dai dai . Kaiwa da komowa take yarinyar mace wacce a shekaru ba zata Haura Ashirin da hudu ba ....bakin ta ya bushe ƙayau haka ya tsatstsage na tsaban Wahala ga aikin bauta . Miƙewa tayi tana matse rigar mijin nata da take Wankewa tare da nufar Wayar shanya don ta shanya kayan . Wani irin Uban Tsawa ya daka mata tare da kirar Sunan ta HAUWA.! Cikin sauri ta yarda Rigar tana nufar Ɗakin ta inda mijin yake can zaune yana kallon Hausa Film a Karamin Tv din ɗakin da ya kasance uwar ɗaka da shirayi. Na'am yaya Gani." A fusace ya juyo yana jifan ta da kallo irin na mugayen Mazan nan masu azabtar da mata kana yace " ke Wacce irin wawiya Dabba ce ? Tun ɗazu sukolar yaki karewa? Kina sane ina Son na kwanta nayi barci karfe Huɗu na fita majalisa fira ?. Yi hakuri Yaya , Gadon a gyara yake ai. To bazan kwanta akan Wannan zanin Gadon ba ki sauya Wani yanzu ina fa da hali kuma Kinji.......! Littafin SEXXI'ES HOUSE na kudi ne , Regular group₦300 VIP group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 . Jin jina ga mutanen ƙasata Ƙasar Mali , Soyayyar ku a zuciya take 💓 tare da ƙasar da nake a yanzu wato Gida Nigeria . #MAMANTEDDY *اياك نعبد واياك نستعين**🕊️SEXXI'ES HOUSE🕊️* (Romantic love and comedian story) AYSHATOU MAMAN TEDDY *Wannan littafi na kuɗi ne, ba zanyi free page da yawa ba , in Sha Allah a page 5 Zamu dakata da yin na free ,sauran kuma sai ki hanzarta Wajen mallakar taki... Regular group₦300...VIP group₦500... Special ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta wannan number 08081202932* Free page 3 ~Tallah~ Na sani ,kin sani, kuma kun sani ...mun gwada, kin gwada, mun san kuma na ƙwarai ,kayan Hajja daban dana Saura inganci da ƙyaun su baki baya iya faɗin dai dan shi 💯 guarantee , with zero chemical reaction . Ina mata masu fama da matsalar infection ? Fitar farin Ruwa , Tusan Gaba yayin Saduwar Aure , Ƙaiƙayin gaba...Ina kuma wacce take fama da rashin ni'ima , kullum complain kike samu Wurin Oga kan cewa baya jin Daɗi😋 Eh baya jin Daɗi nace kina wani noƙewa🙄 gwanda ki ware ki saki jikin ki , domin gyarar Auren ki da jin Daɗin Yallaɓai Sir , na gwada kema ki gwada kaman yanda dubban jama'a suka shaida maganin nata 💯 , maza taho tayi Maki gyarar Ciki🍌 da Waje🍇 don jin Daɗin ma'aurata baki Ɗaya ,maza tuntuɓi HAJJA mai kayan ɗa'a akan wannan nombobin 08139762831 kai ba'a anan Ta tsaya ba har gyarar Amare baku da matsala kudai ku tuntuɓi wannan number na akan 08139762831 nata gwada ...mun gwada ...kema daure ki gwada🫰. To pah🤔 Kar kuma ayi tuya a manta da Albasa🧅 Ina Masoya na mabiya na? Nasan You're Up to billions ... Na gida Nigeria dama sauran ƙasashe masu bibiya ta , ƙasar Ghana , Niger , Saudiyya , India ,Egypt ,ƙasar Mali, ƙasar mu kenan yo Dama ai ku dole ku so naku,tun da Ni ɗin ƴar Gida ce😃🥰 . da ma sauran ƙasashe wanda nasan Ku da wanda ban san ku a mabiya naba , nasan kuna nan daga gyefe, Ku nuna mun soyayyar nan naku wurin Subscribing my new YouTube channel https://www.youtube.com/@mamanteddy4123 @MAMAN TEDDY HAUSA NOVELS AUDIO yauwa Na gode ƙwarai... thanks for your support and encouragement taku mamanteddy😍. Da Dama Wasun ku na yawan tambayar sunayen books ɗin Maman teddy.! Ko kuce Don ALLAH maman teddy wani inkiya ne da mun gani zamu gane Wannan book ɗin ki ne? To bana da Inkiyar da ya wuce Sunana wato Mamanteddy . Sai dai ga sunayen karkatakaf littafaina wanda na rubuta a social media . 1) Gidan Ƙwarata 2)Dijama ƴar fulani 3) Ƴar Aiki 4)Taɓarah 5) Ƴar Waye 6) Sadaka Yalla 7) Bafullatanan Ruga. 8)Habibi daiman 9)Walijaam 10)Ƙwayar sama 11)Ƙwarton Manya 12) Bintoto 13)The sexxxy boss 14) The Virgin maid 15)Zuma da maɗaci 16) Womanizing boss 17)Yar maula 18) Kawaliya 19) Siyasata 20)My lady boss 21)SEXXI'ES HOUSE✍🏻 Subscribe my new YouTube channel anan ne zamu daura maku Audio na ɗaya bayan ɗaya duka Wannan littafan https://www.youtube.com/@mamanteddy4123 *** Ki Sauya Wani Yanzu inda haali Kuma kinji Ni ai?. A hankali cike da Sanyin jiki irin na Haƙurarrun Mata tace " Okay ba matsala Yaya Bara a Sauya yanzu . Miƙewa Tayi da ƙyar ,bakin nan nata a bushe ko ba'a faɗa maka ba kai da gani kasan an kwana da kwanaki Ba'a ci ba . Kai tsaya Hauwa Ta nufi Ɗan Tsukakken Uwar Ɗakan ta ,inda ta ɗaga can ƙasan Adaka tana fiddo da zanin gadon ta tun na Aure ,duka don ta samu Sukuni daga Garesa . Ɓangaren Salisu kuwa bin bayan Hauwa yayi da Wani irin Wulaƙantaccen Kallo , Kaman yaga Mummunan Abu ,duk da ko makaho ya shafa Fuskar Hauwa yaga kyakykyawar Hausa Fulani , Baƙa ce ita duk da ,da wahalar miji tayi ƙirin , Ta surfe ta Wahale ƙwarao . Doguwa ce mace a tsaye shal ba naƙasu a tare da ita , tana da Sanyayyar ƙyau , ɗan saukar Hanci bakin ta matsakaici ,idanun ta sun ɗan fito waje ,alamun manya baku ma can ba ,komai nata a tsakatsiki yake . Yana a zaune ne Hauwa ta fito , A hankali tayi duba ga Salisu da A wannan lokacin yana Kallon Indian film a ƙaramin Tv Ɗin dake Falon shirayin nasu . Huhmm numfasawa tayi kana tace" Yaya An kammala . Kallon ta bai tsaya yi ba ya miƙe babu magana yana shirin raɓata ya wuce ne ta kalle shi a tana cewa " Yaya Kamin ka ƙwantan Don ALLAH ka kawo kudin cefane , idan kuma babu ko Hamsin ka bani na sayi Gari da Suga na Sha . Oho Sai yanzu na gane Dalilin Sinna wannan kan naki , kina Wani magana kaman wanda ƙwai ya fashe mata a ciki . Ke ga makira ,Ni Ko wacce mace sai dai na Kalle ta , kisisinar ku sam bai taɓa aiki dani . Don haka Hauwa ba zan bayar ba ,bani dashi .... Kaman yanda kike ganin Ni namiji ne ,to na gaza bazan ci dake ba ,jeki na yarje maki kije ko ina ne ki nema ,amma fa a yanzu ba zan bayar ba , Idan kinga zaki iya zama dani to, Idan ba zaki iya ba....... Cikin Sauri Hauwa ta katse shi tana faɗin " a'a Yaya Duk hakan bai taso ba , Tun da baka dashi ai ba zakayi ƙarya ba , Amm Don ALLAH to ka bar Ni naje Gida yau ko na Rana na samu naci acan . Kar ki wuce A wa ɗaya baki shigo gidan nan ba , indai kika wuce kin san sauran , Sannan kuma ban yarda ki fita baki ƙarika mun Sukolar da na baki ba." Lumshe idanun ta tayi ,tana dafe cikin ta dake mata wani irin azaban yunwa hanjin ta na kaɗawa suna sarƙewa . Na gode Yaya yanzu Wanke ". Bai tsaya bi ta kanta ba yayi na cikin uwar Ɗaki yana faɗawa Saman Gadon da ta lailalaye shi da Wani Zanin gadon kaman yanda ya umarce ta . Juyawa Hauwa tayi jikin ta a matuƙar mace ba ƙarfi saboda Yunwa da yaci yacinye ta . Girgiza kai tayi tana cewa " Ba Aurar bane ba Wahalar shine Abun dubawa . A hankali ta lumshe idanun ta tana tuno da rayuwar ta a lokacin da take matakin ƙuruciya na yarinta Teenage Age . Kee Hauwa ga mukullun Moto na Baki kyauta saboda Son da nake miki . Amsan da ta bashi ne ya fara dawo mata a ƙa inda take cewa " Kai Aydaan Baka da hankali kaga nayi kama da Sa'ar Auren ka? . Hehehehe😂 dariyar Ɗaliban ne a wannan lokacin da furucin sa na cewa " ina Son ki Jidderh ". Motsin ban kaɗo ƙyaurar cikin gidan yasa ta saurin ɗagowa tana kallon inda Mahaifiyar Salisu ta shigo tana wuci tare da bin Hauwa da Wani irin kallo . Aikin kenan Shekara nawa da Aure ba yaya ,sai dai ayi ta cin kuɗin Salisu aci ayi kashi babu kwakkwarar Result . Na gaji kwanan nan ki rubuta ki aje Salisu zai Yi Aure shekara Kusan Goma da Aure ai yanzu da dan Salisu ya zama saurayi . Cike da danne ɗacin maganganun Surukar nata Wato mahaifiyar Salisu tace " Sannu da Zuwa Hajiya ,mu shiga daga ciki . Wani irin kallo Hajiya Lami ta Watsa mawa Hauwa kamin ta ja tsuwa tana cewa " Salisun na ina ne? . Cikin Sauri Hauwa ta faɗa mata yana barci yanzu ya kwanta ,Bara a taso mata shi . A'a barshi yayi barcin sa tun da yau Allah yayi ya samu na rana , Don ya faɗa mun ba'a barin shi barshin dare ,kwana zur ana damin sa da jaraba , Tun da ya auri jikin harijai . Kin ga yanzu ko an far shi baccin Rana ai bana so ya tashi ba . Tsayawa Hauwa tayi sororo ƙwallahn da ya taru mata a ƙwarmin ido ne suka fara zubowa sharrrrrr³ . Juyawa Hajiya Lami tayi tana nufar Hanyar ficewa daga kuntataccen Gidan , Wanda nan Hauwa ta bi bayan ta tana cewa " Hajiya A sauka lafiya , Allah ya kiyaye Hanya .! Banza tayi mata tana ficewa tare da barin gidan . Juyawa Hauwa tayi tana ci-gaba da Sukolar Salisu ,kamin ta kammala ko tsayawa wani abu bata tayi don tasan idan ya fito Wani aikin zai bata . Wani green Ɗin mayafi ta ɗauka tana sawa , Jikin ta Wata kodaɗaɗɗiyar Atampha ce , zura silifa tayi tana ficewa daga gidan , Idanun ta har duhu suke ganin mata saboda baƙar Yunwa ,yau ƙwanan ta Uku bata saka hatsi a cikin ta ba ,sai dai idan yunwar ya taso mata ta nufi rijiya tasha Ruwan ta koma ta Kwanta . Tafe take a hanya maganganun Hajiya Lami na Dawo mata ,jinin Harijai ." Salisu Abun nashi har yakai ga sharri?. Tambayar da take mawa kan ta kenan ita ɗaya kaman zutacciya , gaba ɗaya Salisu ya gama lalata mata rayuwa . Duk jarabar nasa da nake haƙuri dashi a yau Ni naje yana ce mawa jarababbiya???. Oh Duniya Labari Wannan dai Hauwa ce idanu na ke gani? . Hauwa ta tsinkayi Muryar Wata tana magana da Abokiyar tafiyar ta , wanda tayi tayi ta gane wacece Amma ta manta inda ta santa . Ɗayar Matan ne Wanda duka sa'o'i ne da Hauwa basu kai 30 ba , Tace " eh Yau ina masu motocin , da suke jerawa a layi ? Ƙarshe dai Salisu aka ƙare mawa Marar Sana'a ƙwaƙƙwara ." Wuce su Hauwa tayi zuciyar nata mata suya a sarari ta furta haka mutane suka koma a wannan zamanin? Allah Sarki Rayuwa.! Aydaan kai ne Silar da a yau aka tara fuskata a ka mun gori., Ka zalunce Ni Aydaan ba zan yafe maka ba ." ** Wani irin shiga Irin na mutanen karkara Aaliya tayi Riga da ban Zani ma daban , ta cunkusa Ɗanƙwali a kan ta . tabbas mugu bai da kama . Furucin da Hajiya Munaya tayi kenan tana karkacewa tare da ƙara sakin Wani dariyar a karo na biyu . Murmushi Aaliyah Tayi kamin tace " Hajiya ki kasance cikin shirin ki ,ki aje kudin aikin Mahaifina a gyefe guda , Saboda Bana tsammanin zan Wuce kwana Uku a cikin gidan ba tare dana kammala aiki na ba . Da ƙyau Aaliyah Shi yasa kika kasance ta hannun dama ta . Yanzu Hajiya Balki itace zata kai ki gidan ,domin suna da relation , Ban faɗa mata manufa ta ba ,don bata san sana'a ta ba , Na kuma sanar mata da ƙauye kike , don haka komai idan zakiyi shi ki tabbatar kina yin irin na cikakkun Dabbobin Ƙauye ne . Fatan kin fahimce Ni ?. Ba matsala Hajiya ". Ina mana Fatan Nasara .! Juyawa Aaliyah Tayi bagazan² irin na Cikakkun tifikin Ƙauyawa tana bin bayan Hajiya Munaya wanda yanda Aaliyah keyi ya sata jin ƙarfin Ƙwarin Gwiwar achieving Goal Ɗin su . ** Moddibo's Family . Zaune yan matan suke a tsakiyar Gadon Summy suna aikin barbaza kayan Ɗa'a . Hibba ne ta kalli Salma tana cewa " Anti Salma Wallahi nifa bana Son Shan irin Wa'anan maganin , na fison na sha supliment . Ke idan kina neman Aikin Sharp ² ya zauna a jikin ki , to ki sha maganin Hajja mai Kayan Ɗa'a ,ina Ranan nan da Cousin Ashraf Yayi ta Kaiwa da komowa a Bedroom ɗina ,kin San yazo yafi ƙarfin Sau Baƙwai a ranan kuma duk Abu ɗaya muke , yaji Daɗi nima inji , To sirrin Wannan haɗin Maganin inserting ne na Hajja mai Kayan Ɗa'a . Don haka in zakiyi amfani dashi , idan ba zakiyi ba ,bani kaya na . A'a Anti Zanyi . Hummmm numfasawa Hibba Tayi tana cewa " Anti Summy Wai Kina da labarin Sabuwar Yar aikin da Ammien Ƙwazin Aydaan tayi kuwa?. Tun da nake ban taba ganin jakar Ƙauye irin ya ba , wannan ko ilimin Allo nasu na mutan kauye ba ta dashi . Ga ƙazanta . Anti Wallahi Har mamakin Ammie nake ji da take iya ganin ta take kuma iya cin abinci , kyama ba zai hanani naci ba idan nine . Hehehe🤣 Summy ta saki Wani irin dariya na shahara ,kamin tace " Ƙwazin Aydaan na ganin ta zai sanda ta Kauyen Tsohon ta . Dariya duka suka sa , Salma na Cewa" Ammie mai tausayin talala kenan ." ** Ina Aaliyah take ne? Ammie tayi maganan tana ake counter ɗin ta a gyefe , cikin Sauri shugaban Ma'aikatan ɓarayin Ammien mata ta wage baki tana kirar " Aaliyah.! Aaliyah..!! Bagazan² Aaliyah ta iso har da gudu tana zubewa kasa a gaban Ammie cike da Muryar yammatan Ƙauye tace " Hajiya gani . Shiru Ammie tayi kawai ita dai ji tayi tana tausayin Yarinyar , Wannan yasata cewa " Aaliyah tun da kika zo gidan nan ma kuwa kinyi wanka?. Kamin Aaliyah Tayi magana ne jume tace " inafa Hajiya , ai Ni ban taɓa Ganin ƙazama Irin Aaliyah ba ". Ya isa To jume ,yanzu ina so ne taje Sasan Aydaan ta kai masa Lunching food din sa . Idan kin kai Ki dawo muyi magana Kinji Aaliyah ta?. Gyaɗa Kai Aaliyah Tayi Idanun ta a ƙasa niko MMN TEDDY Nace Plan kenan." Jume kuwa Mamaki yanda Ammie ke nan nan da Aaliyah take ,a lokaci guda ta amshe ta hannu bibbiyu . Cike da jin tsanar Aaliyah jume tace " Tashi mu tafi jakar Ƙauye . Kayya Jume da hankalin ki , idan yara sukayi iya masu faɗa . Afuwan Hajiya . Jume tayi maganan tare da cewa " kuskure ne!. *** Zaune suke a part din Aydaan su kusan bakwai maza da mata ,ciki akwai Summy , Hibba , Salma , Ashraf ,Aaman da sauran su . Hibba dai Zaune take a jikin Ƙwazin Aaman Bakin ta na cikin nashi suna Kissing Ɗin Juna . Abun har mamaki ya bani ,wato su iskancin nasu Open Suke yi babu rufi a tsakanin su ,duka abu ɗaya suke yi . Bugun ƙofar da akayi ne yasa su duka saurin juyawa ,banda Aydaan da komai nashi a bakin miskilanci yake yi . Jan Labulen falon da Aaliyah Tayi duka sun ɗauka sai Labulen ya rabe gida biyu . Ke wacce irin jaka ce dabba ?. Hibba tayi Maganan tana zare bakin ta daga na Aaman da shima Aaliyah yake kallo . Irin tsoron nan ta nuna masu na mutanen kauye ,wanda basu saba da jama'a ba ,duka tayi ne don ta dau hankalin mutum daya Wato Aydaan . Sakin Lunching food din nasa tayi a ƙasa tana nufar labule da sauri tana shigewa tare da ɓoye kan ta a dole tsoron su take ji . Wanda sakin Abincin yayi dai dai da ɗago wan Idanun sa yana kallon inda Aaliyah take ,tare da gudun da tayi zuwa bayann Labule . Jidderh .! Ya kira sunan ta cikin Sauri yana tashi daga tsaye .... Jidderh kuma? Aaman ya furta don yasan komai na tsakanin Aydaan da Jidderhn da ya ambata . Wannan jakar ce Jidderh kuma Ƙwazin Aydaan? Summy tayi maganan tana kallon sa ,kamin tace " Tabbas ka manta Jidderh ,amma Wannan ko kama basuyi da Jidderh ba . Ashraf ne ya katse su da cewa " sun yi kama mana ,kama kuwa Sosai . " Aydaan ne cikin sauri ya fara takawa.........! *Kar ku manta a page 5 free page zai ƙare ...maza hanzarta Wajen mallakar taki, Regular group ₦300 VIP group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta wannan number 08081202932* Naga Subscribing channel ɗina da kuke yi ,na gode sosai masoyana , Allah yabar ƙauna much luv💓 @MAMANTEDDYHAUSANOVELSAUDIO https://www.youtube.com/@mamanteddy4123 TNX FOR SUBSCRIBE🙏.. *اياك نعبد واياك نستعين**🕊️SEXXI'ES HOUSE🕊️* (Romantic love and comedian story) AYSHATOU MAMAN TEDDY *Wannan littafi na kuɗi ne, ba zanyi free page da yawa ba , in Sha Allah a page 5 Zamu dakata da yin na free ,sauran kuma sai ki hanzarta Wajen mallakar taki... Regular group₦300...VIP group₦500... Special ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta wannan number 08081202932* Free page 4 ~Tallah~ Na sani ,kin sani, kuma kun sani ...mun gwada, kin gwada, mun san kuma na ƙwarai ,kayan Hajja daban dana Saura inganci da ƙyaun su baki baya iya faɗin dai dan shi 💯 guarantee , with zero chemical reaction . Ina mata masu fama da matsalar infection ? Fitar farin Ruwa , Tusan Gaba yayin Saduwar Aure , Ƙaiƙayin gaba...Ina kuma wacce take fama da rashin ni'ima , kullum complain kike samu Wurin Oga kan cewa baya jin Daɗi😋 Eh baya jin Daɗi nace kina wani noƙewa🙄 gwanda ki ware ki saki jikin ki , domin gyarar Auren ki da jin Daɗin Yallaɓai Sir , na gwada kema ki gwada kaman yanda dubban jama'a suka shaida maganin nata 💯 , maza taho tayi Maki gyarar Ciki🍌 da Waje🍇 don jin Daɗin ma'aurata baki Ɗaya ,maza tuntuɓi HAJJA mai kayan ɗa'a akan wannan nombobin 08139762831 kai ba'a anan Ta tsaya ba har gyarar Amare baku da matsala kudai ku tuntuɓi wannan number na akan 08139762831 nata gwada ...mun gwada ...kema daure ki gwada🫰. To pah🤔 Kar kuma ayi tuya a manta da Albasa🧅 Ina Masoya na mabiya na? Nasan You're Up to billions ... Na gida Nigeria dama sauran ƙasashe masu bibiya ta , ƙasar Ghana , Niger , Saudiyya , India ,Egypt ,ƙasar Mali, ƙasar mu kenan yo Dama ai ku dole ku so naku,tun da Ni ɗin ƴar Gida ce😃🥰 . da ma sauran ƙasashe wanda nasan Ku da wanda ban san ku a mabiya naba , nasan kuna nan daga gyefe, Ku nuna mun soyayyar nan naku wurin Subscribing my new YouTube channel https://www.youtube.com/@mamanteddy4123 @MAMAN TEDDY HAUSA NOVELS AUDIO yauwa Na gode ƙwarai... thanks for your support and encouragement taku mamanteddy😍. Da Dama Wasun ku na yawan tambayar sunayen books ɗin Maman teddy.! Ko kuce Don ALLAH maman teddy wani inkiya ne da mun gani zamu gane Wannan book ɗin ki ne? To bana da Inkiyar da ya wuce Sunana wato Mamanteddy . Sai dai ga sunayen karkatakaf littafaina wanda na rubuta a social media . 1) Gidan Ƙwarata 2)Dijama ƴar fulani 3) Ƴar Aiki 4)Taɓarah 5) Ƴar Waye 6) Sadaka Yalla 7) Bafullatanan Ruga. 8)Habibi daiman 9)Walijaam 10)Ƙwayar sama 11)Ƙwarton Manya 12) Bintoto 13)The sexxxy boss 14) The Virgin maid 15)Zuma da maɗaci 16) Womanizing boss 17)Yar maula 18) Kawaliya 19) Siyasata 20)My lady boss 21)SEXXI'ES HOUSE✍🏻 Subscribe my new YouTube channel anan ne zamu daura maku Audio na ɗaya bayan ɗaya duka Wannan littafan https://www.youtube.com/@mamanteddy4123 ** Nufar Inda Aaliyah take Aydaan yayi kai tsaye Tunanin Abubuwa da dama ke dawo mawa Kwakwalwar sa , Jidderh ashe zan ƙara ganin ki A Rayuwa? . Hannun sa yasa yana Yaye Lalubulen Inda Aaliyah take tsaye ,jikin ta sai Rawar Kyarma yake , Kaman yanda ya saba yi mawa Jidderh n tasa haka yayi mata , Hannun sa yakai yana Riƙo nata tare da sunkuyowa yana fuskantar ta ido cikin ido yake kallon ta ,kamin yace " You again? Kece Jidderh?. Saurin fizgar Hannun ta Aaliyah Tayi kamin tayi baya da Sauri . Ni bani ce Jidderh ba ,sunana Aaliyah." Oh Allah .! Yayi maganan tare da dafe kan sa yana yin baya ,tare da jin wani irin masifaffen ciwon kai nan take ya rufe sa . Summy ne ta dafa Aydaan tana cewa " wannan fa Ba Jidderh bace Ƙwazin , Jidderh baƙace , Wanda ita kuma Wannan Tana da haske ,kuma tafi Jidderh manyan idanu ,ka kalleta da kyau ka gani , akwai banbanci tsakanin su , Jidderh Doguwa ce wannan kuma bata kai Jidderh tsaho ba , ita Wannan matsakaiciya ce ." Ashraf ne ya amsa batun da cigaba da cewa " Ko yanayin maganan su ma da banbanci , Suna dai da kama ,amma sam Aaliyah ba Jidderh bace . Juyawa Aydaan yayi kamin yace " Summy Ba Jidderh bace Wannan? . Cikin Sauri Summy tace tayaya wannan ƙazamar zata zama Jidderh yar Gayu , Ai Jidderh ma tafi Wannan kyau Ƙwazin . Huhhhmm Sauke Gwauron numfashi yayi kana ya kalle su duka yanda duk suka zagaye shi , idanun sa ya maida su bisa na Aaliyah Kamin yace " Aaliyah Zaki zauna anan tare da Aydaan?. Kamin Aaliyah Tayi Wani magana ne Hibba ta amshe da cewa " Ta zauna kuma Yah Aydaan ? Tayi mene? Jita da Kazama... Ai shine da cewan Summy tana bin Aaliyah da Wani irin kallo mai cike da nuni ga tsana da jin haushi . Ba don ƙyaun ta ko ƙazantan ta zan zauna da ita ba , a'a kawai saboda Jidderh ,suna kama da Jidderh na , Zan zauna da ita ko yaya take .! Sakin baki Duka sukayi na mamakin jin furucin nasa , Wanda shi kam juyawa yayi yana barin Falon tare da nufar Part ɗin Ammie . Cike da Zafi Hibba ta kalli Aaliyah tana cewa" Ke Waye ke Dan Ubanki? Daga ina kike? . Ba wannan tambayar zaki mata ba ai Hibba ,A yau yau zata tarkata kayanta sai ta bar gidan nan Wallahi , kina Sane da Yanda Ƙwazin Ke Masifar Son Jidderh ,yanzu ya zaiyi kuma ya ga mai kama da ita ?. Cewan Summy tana Watsa mawa Aaliyah wani irin kallo . Ai ko a yau zata bar gidan nan , ko Ammie kika baro tasani Sai mun ci Uban ki . Wuce muje ki tarkata tsummo kin ki ,ki bar gidan nan ." Hibba tayi maganan cikin doka mata tsawa. Aaman ne ya dakatar dasu yana cewa " Kai babu inda zata tafi , Kuna sane Da Waye Aydaan ? wani Hali ya shuga rabuwar shi da Jidderh , yau ya samu mai kama da ita , ai abun muyi farin ciki ne , Sai mu kuma korar ta ,mu raba shi da ita . Idan kishi kuke yi , shifa baice yana Son Wannan Yarinya ba ,sanin kan kune Aydaan ba ma zai taɓa Son Aaliyah ba , saboda shudin yafi ƙarfin ta ta ko ina ,ba ajin Auren shi bane . Hummm Anya kuwa Aaman? Ashraf ya katse shi yana masa kallon kayi nazari ,kamin ya cigaba da cewa " Ya so Jidderh ,ita Jidderh n Tsarar Auren sa ce , amma yasota kaman ya bauta mata , Kalli fa ka gani , Sanadin Jidderh Har Nigeria ya bari for more than 5 yrs bai dawo ba . Ni a gani na ta bar Gidan nan kawai shine maslaha . Cike da jin dadi Hibba da Summy da Sauran suka amsa da kwarai kuwa wannan shine Gaskiya ." Girgiza kan sa Aaman Yayi kamin yace " Hakan ba zai yiwu ba . Tsayawa su duka sukayi Kowa da Abun da yake saƙawa a zuciyar sa . Ganin haka yasa Aaliyah Saurin ficewa daga Falon tana nufar ɓangaren Ammie . ** Zama Hauwa tayi a gaban Umman Mairo idanun ta sunyi luhu² na tsaman Wahala gashi sunyi jajir . Buɗe Baki Umma tayi daƙyar ranta na mata zafi , Hauwa kiyi Haƙuri ,Wannan haƙurin da kike yi ki ƙara , Wata rana zai wuce ya zama kaman ba'a yi ba . Girgiza Kai Hauwa tayi tare da cewa " To Umma in Sha ALLAH . bari na kaɗa miya na zubo miki Tuwon kici . Uhmm emmm Ehmmmm...sukaji gyarar Muryar Baba dake shigowa . Ɗago da kai suka yi ,yayin da Umma ke cewa" Sannu da zuwa Malam . Kee Hauwa . Ya kira sunan Hauwa kaman wanda yaga Abun mamaki ko na ta'ajibi . Ɗago da idanun ta Hauwa tayi kamin tace " Na'am Baba". Me ya kawo ki Gidan nan da Wannan Uwar Hantsi? Shi mijin naki...Baba Kayi hakuri Yanzu zan koma na tsaya ne naci tuwon Umma Sannan . Kee Kee Hauwa ƙaniyar ki da Tuwon? Tashi ki koma gidan mijin ki . A hankali Hauwa ta muskuta tare da kiciniyar miƙewa don ta tafi kaman yanda Baba Yace . Umma ne ta kalli Baba tana cewa " Haba Malam Tuwo dai ka barta ta taci ko ....ba zata ci ba , ta koma gidan mijin ta ,ta girka . To Baba Umma sai Anjiman ku ". To ki gaida Shi Salisun cewan Baba a Haka ta juya cikin ta na mata ƙugi ta fice daga Gidan ,bata ko iya ganin gaban ta Saboda tsaban Yunwa . ** A hankali Aaliyah Ke maganan tare da kanga Wayar ta a kunne , Hajiya Munaye ne tace " What me kika ce?. Wai cewa yayi ina kama da Wata Jidderh . Of course yes . Kuna kama kuwa , Wanda Ni ban gani ba sai a yanzu da ya faɗa . Numfasawa Aaliyah Tayi kamin tace " Wacece ita Jidderh n?. Hummm Labari mai tsawon gaske , Labarin Aydaan Da Jidderh . Kina jina Aaliyah ? Ba shine a gaban mu ba ,a yanzu kisan yanda zaki shiga jikin shi , Aydaan yana da musun ƙwaƙwalwa , kuma a yanzu ne nake jin zamu iya yin galaba akan sa . Hajiya ina zuwa Ammien sace ke kirana yanzu . Ƙitt ta kashe Wayar tare da nufar Falon Ammien Aydaan don taji dalilin kirar nata . Saurin karisawa falon Ammie tayi tare da zubewa kasa tana cewa" Na'am Hajiya Gani . Yauwa Aaliyah Ina so ne ki kwashi kayanki a yau ki koma ɓangaren Aydaan da Aiki shine dalilin kirar nawa . Okay to Hajiya Na gode ". Yauwa babu komai . Idan kina buƙatar wani Abu ,Kizo wuri na kai tsaye Kinji ?. To Hajiya Na gode ." ** Ƙarfe Sha biyu na Dare Hauwa ta fara jin yana mutstsikar ta kaman yanda ya saba... Don a wannan lokacin juyi take cikin ta na mata rugugi kwana uku kenan babu abinci a bakin ta ,sai dai duk dare alƙawari ne sai ya sadu da ita Sau uku sau Huɗu . Yanzu ma haka sai da ya gama kallon Nollywood sannan ya fara yamutsata . Ke Malama da Allah ɗan Matsa ,kin san ai me nake nufi . Juyawa Hauwa tayi a galabaice tana kokarin zame kayan jikin ta . Muryar sa ta kuma ji yana cewa" Ko kayan jikin naki Nine zan cire miki su? Sai da nace duk idan zaki ƙwanta ki rinƙa cire kayan jikin ki ,bana Son na Zo Abu a tsaya bata mun lokaci . Cikin Muryar tamkar Wanda numfashi zai ɗauke mata tace " Kayi hakuri ,jikina ne babu ƙarfi .... Hannun sa yasa yana ja mata rigar tare da keta shi yana hayewa kan ta babu imanin nan ta ma'aurata ,shidai burin sa ya biya mawa kan sa buƙatar sa . Babu Romance babu komai kaman dabban namiji ya faɗa kan ta yana shigan.......! Kar ku manta a Next page Free page zai ƙare ,a page 5 in Sha Allah maza hanzarta don ayi payment dake Regular ₦300 VIP group₦500 SPC₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 #MMN TEDDY *اياك نعبد واياك نستعين**🕊️SEXXI'ES HOUSE🕊️* Maman teddy *https://youtu.be/adm3pEGkdqw* *Ina dubban nin masoyan mamanteddy , this is my new YouTube channel 👆 Don't forget to Subscribe and like ,anan ne zaku na rinƙa samun sababbin Audio namu ,a yanzu mun fara Ɗaura maku Audio na Wannan littafi SEXXI'ES HOUSE...Zaku iya searching direct to the channel@MAMAN TEDDY HAUSA NOVELS AUDIO thanks for Subscribing mun gode🙏 .* Free page 5 *A next page Free page na Wannan littafin zai ƙare , hanzarta Wajen mallakar naki ... Regular Group ₦300...VIP group₦500... Special₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta wannan number 08081202932 Idan Vtu Transfer Zaku yi ,sai ku tura ta Wannan number 09061466409...* Duk dauriya irin na Hauwa sam a wannan Lokaci ta kasa Daure mawa Salisu , a da baya tana Ganin duk abun da yake mata ba a Son ransa bane , halin sa ne irin na Harijai . A yanzu kuma ne ta gama Sallama mawa Al'amarin sa , take kuma Ganin Tamkar Zalunci ne Abun nasa da Rashin Ƙauna . Fuzgar Kan ta tayi daga garesa tana Ture shi gyefe cikin Sauri tare da Miƙewa tana bin sa Da Wani irin kallo . Cikin murya irin na Mugayen maza Salisu yace " Ke Hauwa , me kike nufi? Ƙaurace mawa Shimfiɗa ta zaki yi ?. Ya ƙare maganan yana bin Hauwa da kallo . Girgiza kai Hauwa tayi alamun gajiya da Halin Salisu , kana tace " A'a Salisu Gajiya nayi da Halin ka .Ni fa mutum ce , Kwana uku ba komai a ciki na sai Ruwan Rijiya da nake kandama maganin yunwa ...babu abun da kake mun sai aikin wahala nike nan aikin Abu ɗaya safe Rana dare ,baka ko imani na? Kullum kai dai kawai ka biya mawa kan ka buƙata shi kenan lissafin ka ,baka duba haƙƙin na dake a kanka na matsayin mata da miji .! Ke Da'alla Malama ya isa haka , da haka kika ɓullo kenan ko? Dama tun rana na lura da ayayyakun ki , Amma babu komai Allah ya kaimu Safe zaki sha mamaki na." Yana gama Faɗin hakan ya koma yana Ƙwanciyar sa abin sa, Saboda tsaban takaici ko tufafin sa da ya cire ya gaza mai dawa . Haka ya ja abun rufa ,zuciyar sa na tafasa kaman ruwar Zafi a wuta. Muryar Salisu ta kuma ji yana cewa " Kar ki kuskura ki hawo mun Gadon nan ,ki tafi can falo ki Ƙwana kin ji na Faɗa maki . Lumshe ido Hauwa tayi Ƙwallah na ziraro mata kamin ta ɗaga Hannayen ta sama tana kai kukan ta wurin mai duka . Kallon hanyar ficewa daga Bedroom ɗin Tayi kamin tace " Allah ka gani ,bani da laifi ,kasan irin izayar da azabtuwar da Wannan bawa naka yake mun , Allah ina roƙon ka Allah ka gyara mun halin Miji na ,ya koma namiji Abin alfaharin ko wacce mace . Tana kaiwa nan ta tsaya tana numfasawa tare da sa taffan hannun ta ,tana share Hawayen fuskar ta . Kuyi haƙuri zaku ga Update babu yawa ,magani nake sha mai saka barcin tsiya wallahi🥱 . *** Turai yanzu Wannan Abun da kikayi kin ƙyaut kenan eiyi? Fisabilillahi Domin Allah Yarinya ƙarama zaki jefa Rayuwar ta cikin garari , duniya fa ki kora Aaliyah. Anya da adalci da kuma imani a tattare dake?. Inna Turai ne ta juyo a matuƙar zafafe tana kallon Aminiyar tuggun nata , Wanda mamaki da bakin cikin jin Wannan magana da yake fitowa daga Bakin Huraira yasa Ta cewa " yau kene da bakin ki kike faɗin haka Huraira? Don na tura Aaliyah duniya ta Nemo mawa Mahaifin ta kudin maganin da za'a masa har laifi ne? Ai uban ta ne bani da ɗa bare jika dashi . Idan kuma su Raliya kike kallo Ai su ba uban su bane ,zuwa dasu gidan nayi . Har kin manta Wani irin hawala malam yayi da Uwar ta ,har ta mutu . Me yayi mun Ni ,iyaka na dashi fa Takaba idan ya mutu , ganin idan ya mutu ita zatayi kuka yasa Ni yanke mata shawara da hukuncin ta shiga Duniya ta nemo mawa tsohon ta kudin aikin sa ,ciwon shashi ne fa dashi? Don haka Huraira don ALLAH ki rinƙa sanin maganan da Zamuyi ba na Wannan gantalalliyar Yarinyar ba ,don nasan yanzu dai ta riga da ta gama gantalewa a duniya . Hummm . Numfawa Huraira tayi kamin tace " Allah ya baki hakuri , Amma ai tsakanin mu da Uwar ta daban ,ita kuma yace ,shi kuma ɗa na kowa ne . Ai malam bai taɓa nuna bambanci tsakanin ke da Mahaifiyar Aaliyah ba . Amma tun da kince Abar maganan to an barta . Hummmm Yadai fi , Haka nake Son ji . Inna Turai tace tana ci-gaba da Murzar Gyaɗa da take shirin miya da ita . *** Ɓangaren Aaliyah kuwa tun da ta shiga part Ɗin Aydaan ta fara Aikin ta kan jiki kan ƙarfi , duk da ta lura Aƙwai Hassada da ƙyamar ta da su Summy Keyi ,amma sam bata bi takan su ,aikatau ɗin da aka Ɗauke ta shi take yi . Abu guda ke bata mamaki tsakanin ta da Aydaan shine Gaisuwa ,bayan nan kallon ta baya yi , Sai dai Abu ɗaya ta fahimta , yana jin Daɗin yazo yaga Itace ta gyara masa party ɗin nasa ,falo rest room zuwa bedroom ɗin sa . Abun da yafara ɓata mata Rai ɗaya hankalin ta kuma ke tashi shine Duk yanda taso ta fahimci Wani sirri ɗaya na Aydaan Ta kasa samu . Kaman kullum yau ma Aaliyah Aikin shara da goge ² take ....Bayan ta kammala Aikin ta ne ta gyara Saman Bed ɗin sa , tana bin ko ina da Turaren da Ammie ta bata domin Sa mawa tun daga Farko har zuwa Ƙarshen Side Ɗin nasa . Motsin Shigowan sa taji Wanda tun safe basu haɗu ba ...Juyawa Aaliyah Tayi tana kallon inda Aydaan yake yana takowa tare da ƙariko izuwa cikin Bedroom ɗin . Barka Da Safiya Yallaɓai ". Aaliyah ta ƙare maganan tana sunkuyar da kan ta ƙasa ,kaman yanda taga Sauran ma'aikatan Gidan nayi masu . Shiru taji bai tankata ba ,sai ma wuce ta da yayi yana nufar Ƙayataccen Bed ɗin shi ƙirar Dubai . Gani tayi ya sa hannun sa yana ƙoƙarin cire T.shirt ɗin jikin sa ba tare da ya damu da ganin ta a Bedroom ɗin ba . Saurin juyawa Aaliyah Tayi tana kallon hanyar shigowa a zuciyar ta cewa take , Wannan Wani irin Gida ne Allah ya jefo Ni? . Kai Anya bana Gudu ba ? Duniya fa Faɗi ne dashi Aaliyaah , aikin yi baya taɓa ƙare mawa Ɗan Adam , ba sai lalai Yahoo ne sana'a ba , gashi daga Damfara na ƙare mawa Goge goge . Bedroom Ɗin ne taji ya ɗauki Ƙarar Waƙar Johnny Drille a cikin Wakar sa na Wait for me . Nisawa Aaliyah Tayi tana juyowa a karo na biyu tare da ɗan risinawa tana cewa ' Barka da dawowa yallaɓai . Ke Zo nan.! Yayi maganan idanun sa na akan Aaliyah da ya ɗago yana kallon ta . Har cikin zuciya Aaliyaah tsoron sa take ji , Wanda ita kan ta ta rasa gane me yasa take jin haka daga Garesa . Ware idanun ta tayi tana maida kallon ta zuwa garesa , Inda anan ta ganshi daga Shi sai Boxer da singlate .... Sumar ƙirjin sa a warwaje ta ko ina ...A ɗan watan kallon da tayi masa ta fahimta shi mutum ne mai gargasa har hannayen sa . Gashi baya jin kunyar chanja Kaya da yin komai a gaban kowa. Matsawa Aaliyah Tayi kusa dashi tana isa Garesa ta fara ƙoƙarin zubewa a gaban sa , don yana kwance a saman gadon yayi kwanciyar Rigingine . No tashi tsaye ." Yayi maganan a miskilance ,wanda badon ta ji Muryar shi ba ,Zata rantse bashi yayi maganan ba , don babu alama daga bakin sa na yace Wani Abu... Miƙewa Aaliyah Tayi daga Tsaye tana kallon Ƙasa tare da Wasa da yatsunta . Miƙewa Aydaan yayi tare da Sauke Ƙafafuwan sa ƙasa . Ɗago da Sexxy eyes ɗin shi yayi yana sauke su a bisa kyakykyawar fuskar ta.... Idan ina ganin Fuskar taki sai naji Na manta da komai a rayuwa ta na bakin ciki sai farin ciki na yaƙaru ...Ina Jin ƙaunar ki a kowani a lokaci na Rayuwa ta Jidderh . Kallon Sa Aaliyaah tayi kamin ta juya gyefe da gyefen ta ko zata ga da Wa yake yi ....Ganin babu kowa yasa Aaliyah fahimtar da ita fa yake Wannan zancen. Yallaɓai Ni ba Wancen Jidderh n taka bace ba . Sunana Aaliyah Haufaffiyar Garin Yobe . Murmushi taga ya yi mata ,wanda bata taɓa ganin shi a irin Wannan good moment ɗin ba . Aaliyaah in Baki aiki zaki mun??. Cikin Sauri Aaliyaah tace " Ƙwarai Yallaɓai ,mai zai hana ,ai Ni a karkashin ka nake . Muje Toilet ina So ki rage mun sumar jiki na ne ,gargasar tayi mun yawa🤥 . Hangame Baki Aaliyaah tayi cike da tsoro da mamakin maganan sa tace " Na'am Yallaɓai🤔 . A Next page Free page ƙare maza hanzarta wajen mallakar taki , Regular Group₦300 VIP group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta wannan Numbobi 08081202932 #MAMAN TEDDY #STAY SAFE MAH PEOPLE🥰*🕊️SEXXI'ES HOUSE🕊️* Romantic and comedian story Subscribe my new YouTube channel https://youtu.be/adm3pEGkdqw @mamanteddyhausanovelsaudio. Free page 6 Mamanteddy skin care and collections🍒🫘. Muna da magunguna na gargajiya da na bature Supplements with zero chemical reaction and there's pure natural herbals...To Uwar Gida , Amarya , Aunty na , Kanwata da Kuma Ƙawata me kike Jira? Eiye 🤔 Zaki zo ayi gyarar Dake ne , ko kuwa zama zakiyi kullum kece a sahun baya🙄 ki wuce sa'a na gulmar ki a baya ,in ma Baki samu tijararriyar da zata Tari tsaban idanun ki tace " Haba Rakiya wannan nono naki kaman Yaɗi babu gyara ,Kuma kina budurwa ,tamkar wacce ta shayar da Yara biyar😏 . Ke Kuma Matan Boss ai na tsufa miji na ba me kalle² bane...kuji min ita da Allah , wayaƙi gyara . Taho Mmt skin care products ɗin mu masu ƙyau ne ƙwarai Yar uwa... Akwai na Breast elargement , Nono suyi ƙyau ɓul² su tsaya cak ko na wata budurwar Albarka ,maganin namu kala biyu ne set ne Sha da shafawa akwai me cicciko da nono ya mikar dasu kuma Ya Kara musu girma kuma akwai me cicciko da nono ya mikar dasu batareda sun Kara girma ba. Akwai maganin ƙarin Hips elargement , ki hade ki zama cikakkiyar mace , duk inda kika juya ansan ƙwarai da mace tabbas . Sannan Akwai supplement Wanda zai gyara maki skin din ki ,kiga fatar ki na fresh na glowing . Ba'anan Mamanteddycare ta tsaya ba , Muna sayar da Creams lotions ,B.S.C Shower Gel , Oil akwai ƙaramin set da Kuma babban set na mayukan mu ,aƙwai na Choco skin akwai Kuma na Farare duka Alhmdlh Zaki Sha mamakin yanda Zaki koma tamkar tarwaɗa , gashi dai mulkin baba buhari muke ,yanzu min faɗa na Baba Bola tinubu , Wannan Yamushewar da fatar ki tayi daga 2020-2023 kina amfani da products ɗin mu Zaki koma tamkar ana Wanke ki da Ruwan Karas . Da yawa wasu na zuwa maman teddy Kinyi maganan Wani Magani a ciki books din ki ,Muna Son shi yaayyayaaa to calm down madam.! It okay faɗuwa taxo dai dai da zama , aƙwai maganin mu na Miata iyayen mu , akwai na herbal akwai Kuma na capsules . ga masu bukata just contact me on WhatsApp or direct call via 08081202932 / 09061467409 Ina da cikakken lokacin ku masoyan Mamanteddy skin care and my collections thkns for your support and ur encouragement 🥰. Hlo hllo mamanteddy we are since waiting for the page six 6 , Mun matsu Muna ta Jira ,Muna Muna....🤤 Okay here is it👇🏻 I'm so sorry my fellowed people I'm very sorry dirlings , kwana biyu nayi busy ne shiyasa kujaji Mun maƙale a page 5 , a yau ga Page six so don't forget to share to your friends and dear near One's 🙏😍 . ** Yallabai.! Aaliya tayi maganan jikin ta na maƙyarƙyata na tsoron maganan Aydaan , Wanda shi Kam tun da yayi maganan Bai Kuma bi ta kanta ba ,ko ya duba yanayin ta a wannan lokacin na Jin dadi ko akasin haka . Yallaɓai zan iya tafiya?. Tayi maganan tare da Saka hannun ta tana yarfe gumin da ke tsatstsafo Ma goshin ta zuwa Karan hancin ta . Ba Tare da Aydaan ya bata amsa ba ya miƙe daga Ƙwancen Riginginan da ya koma yayi yana ware lulun idanun sa tare da xuba su a fuskar ta Wanda har a lokacin zufa ne ke tsatsafo Mata , tsoron da Batasan tana da shi ba a lokaci ɗaya ya bayyana Mata ,jikin ta ta ko Ina Rawa yake har yatsar ƙafarta . Miƙewa taga Aydaan yayi yana Nufar Waldrop din sa . Tsayawa Aaliyah tayi kaman ba zata motsa ba ,sai Kuma ta tuno da Aikin ta a ciki gidan ,dole a ƙarƙashin sa take , Wannan Yasa Saurin ƙarikawa tana Nufar Waldrop din tare da Fara fiddo masa da rigar Wankan sa tare da mini boxer din da take tunanin zai yi using dashi .... aje su tayi a saman Sofa cushine kamin ta juyo izuwa Garesa tana cewa " Yallaɓai An kammala , koda Aƙwai Abun da kake buƙata daga gareni?. Wani Irin kallo yayi mata wanda kaman ba zai tankata ba , sai kuma taga ya ciza pink laɓɓan sa masu taushi tamkar tsufa , Wancan mene zanyi dashi ? Ya ƙare maganan yana pointing mini boxer Ɗin da ta aje masa haɗe da Rigar Wankan nasa . Wani irin bugawa Ƙirjin Aaliyah yayi yayin da Kunya ke kamata , Wannan Wani irin Ɗan Duniya ne? , a matsaya ta mace yake nuna mun kayan sakayawan sa (private part) Babu ko jin wani Abu a tare dashi . Gaskiya Kam Yallaɓai Aydaan Shahararre ne , Me zan kira shi , Marar kunya ko Ƙwarto.! What are you thinking for? Ina magana Amma kina tunanin Wani Abu , Tunanin Mama Kike yi ne?. Ƙwallah ne ya ciko idanun Aaliyah Lokaci guda ta fara tuno da kalam baƙar izayan da Tasha a hannun Inna Turai , Tare da jin maraicin Rashin Umman ta . Abba ko kana Wani hala? Allah ya Ubangiji ka sauƙaƙa mawa Wannan bawa naka , Allah ka buɗa mun hanyar sirrin Yallaɓai Aydaan , Nayi Abun da ya kawo Ni na gudu naje na ceci Mahaifina da yake Rai kwance Babu Amfani . Tunanin ta ne ya tsaya sakamakon Ganin Aydaan da tayi ya koma ya zauna a Sofa cushine din ,Alamun bashi da ranan Shiga Toilet ɗin , bare ya barta sukuni. Da Sauri ta matsa Gare sa tare da fadin " Yallaɓai Me kake da buƙata? . Ba tare da ya bata amsa ba ita dai gani tayi ya kalleta ,tare da kallon mini boxer ɗin da ta aje masa . Cikin Sauri Aaliyah tasa hannun ta tana Ɗauka tare da juyawa tana mai dashi mazaunin sa wato inda ta ɗauka . Takowa tayi tare da ƙarikowa zuwa inda yake tana ɗan risinawa alamun ta kammala Aikin ta. Abun ne ya bata mamaki matuƙa ganin yanda ya shimfiɗa mata Hannun sa a saman kujerar ba tare da ya tankata ba , cikin Wani irin yanayi na tsoro da jin babu daɗi ,don tasan Halin Samarin Gidan SEXXI'ES house , don sunan da take kirar gidan da shi kenan , a cewan ta duka Gidan Ƴan iska ne Ƙwarata.! Wannan yasa Take kirar gidan da Sexxies House . Haka taga Samarin gidan na shimfiɗa Hannayen su ,ma'aikatan su na masu tausa . Cikin Wani irin murya tace " Yallaɓai i Should massage for you? . Gyaɗa Mata Kai yayi alamun eh . Ƙwallah ne ya fara sauka ma kunci ta . " you're scared ?tsoro kike ji ne? Ya maimaita maganan yana kallon cikin narkakkun idanun ta ,wanda suka fara sauyawa daga Fari zuwa Jah . I'm So Sorry Boss wallahi ba zan iya ba ...i couldn't do it for you , kayi haƙu.....shiiiii Is okay , yayi maganan tare da saka yatsar sa a saman laɓɓan ta . That's All. Yayi maganan yana miƙewa tare da kokarin cire singlate Ɗin jikin sa. Saurin rufe idanun ta Aaliyah tayi a zuciyar ta tana ambaton sunayen Allah tsarkaka domin kawo mata katangar ƙarfe tsakanin ta da Aydaan. Help me to remove this .... Shiru ta masa tana kallon sa a yanzu ɓarin jikin nata yafi na da baya . Okay shima ba zaki iya ba?. Yayi maganan yana mata wani Irin kallo babu Alamun Sassauci daga Garesa . Mene ne Aikin ki a cikin gidan ? Didn't you know the Rules of our House Working? Baki Sani bane ko su basu faɗa maki bane ?. Jin yanayin yanda yayi mata maganan yasa Aaliyah saurin sa hannun ta ,tana ƙoƙarin cire masa singlate din kaman yanda ya buƙata ". Yanda yake bin ta da kallo na tuhuma yasa Aaliyah shan jinin jikin ta , Ko Tunanin mene yake a kaina?. Tayi maganan tana ida Sauke Singlate Ɗin idanun ta a rufe don bata son taga Wani Abu da zai taɓa mata imani ,ko zunubi gurin mahaliccin ta . Juya masa baya tayi yana Ɗaukar Rigar Wankan tare da sakawa . Bai yi mata magana ba ya nufi Privacy tare da sa hannun sa yana danna wasu nombobi nan take Wurin ya buɗe .....Haske ta gani komai na Wurin kalon fari ne sai Skyblue. A hankali jiki a sanyaya tabi bayan sa tana cewa a zuciyar take " Wai nan Toilet ne ko Ɗaki? . Motsin ruwa taji A bayan ta , Wannan yasa Aaliyah Saurin juyawa bayan ta . Hangowa sa tayi Ƙwance cikin ruwan Ɗumi , Idanun sa a lumshe . Tsayawa cak tayi idanun ne suka sauka a saman laɓɓan sa da yake ɗan tsotsa tare da cizawa, meke damun shi ne ,kullum cikin tauna laɓɓa? . Yallaɓai Da akwai Abun da zan taimaka maka dashi ?. Ba taimaka mun zakiyi ba ,No.! I'm the person that help you , bake ne Zaki taimake Ni ba , nine ke taimakon ki okay?. I'm sorry my Boss ". Lumshe ido yayi yana jin Daɗin kalaman ta , Wannan yana ɗaya daga Dalilin da yasa Ammie ta dawo masa da ita Part ɗin sa . Idanun sa a lumshe yayi mata pointing inda Brush da maclean yake . Cikin Sauri Aaliyah ta matsa wurin. Wani ingee kaman machine ta gani , Wannan yasa ta daura Hannun ta kaman yanda taga yayi da zai shigo , a dole shima Ya buɗe Maclean din ya dubo . Murmushi yayi yana cewa " Just put it down. It will paste by itself. Okay Boss . Tayi maganan tana aje Brush Ɗin a daga ƙasar machine ɗin . Tsayawa tayi baki bude tana mamakin ganin yanda Wannan ingi ya dubo mata da maclean , dai dai yana sakatawan da kan shi ba tare da ta danna wani wuri ba . Ikon Allah .! Abun da ta furta kenan a zuciyar ta tare da Ɗaukar Colgate wash da Sauran Items ɗin sa da suke wurin duka na tsarkake Hakoransa da suke haske tar idan yayi magana har kashe maka idanu suke . Wannan Tsafta Haka , Mtsww Indai mutum ya mutu ƙarshen Tsafta ƙasa za'a rufe ka." Duka tana maganan ne a zuciyar ta ,tare da Nufar inda yake . Murmushi Yayi mata Wanda ita sam Bama ta san yayi ba ,don idanun ta a rufe suke ,Wannan yasa shi Murmushi n ,don sosai ta bashi Dariya . Bring the Shaving power hare , Lemme remove by myself . Amma ki tsaya nayi a idon ki ,saboda next time kece Zaki mun . Matsa masa da Shaving power tayi yayin da taga ya miƙe daga cikin bab Ɗin da yake ,yana zama , Hannun yasa yana ƙoƙarin Ɗaukar Powder ɗin ,shidai bai yi Aune ba yaji Ta Sakin masa Wani irin gigitaccen Ihu ne tana Kirar sunan Umman ta, Sai kuma ta juya da Gudu tana ficewa har tana shirin Faɗuwa saboda Firgici . Da Ido ya bita har ta fice kamin ya cije laɓban sa ,hannun sa yasa yana shafa Sumar dake ƙwance lufff ² sun cike ko ina na ƙirjin shi har hannayen sa , murmushi ya saki yana Furta Wannan Suman ne ya ruɗa ta , Ina Son Rayuwar ki Aaliyah ,i don't know Why? Ban San me yasa nake son na ganki kullum kusa dani ba . Zuciyar sa ce ta basa amsa da cewa " Just because she look similar to Jidderh . Of course yasss". Yayi maganan yana gyaɗa kai tare da gasgata zuciyar nasa nan take . ** Da Gudu Aaliyah ta bar Part ɗin Aydaan , ko Part Ɗin Ammie ta kasa nufa ,Wannan yasa ta saurin bi ta bayan Part ɗin Aydaan tana isa Wani wuri mai kaman Garden , Wayar ta ,ta fiddo kirar Nokia na dan talaka , Ba tare da tayi duban inda take ba ,ta fara lalubar nomban Hajiya Munaya ". Hello Hajiya .! Bangaren Munaya ne ta amsa ta da cewa ' Ina sauraren ki Aaliyah ,kin nemo ne ,kin wawuso?. Danne Zuciyar ta Dake harbawa kaman zai fita Aaliyah tayi tare da cewa " Hajiya Tsoro nake ji , Wallahi Yallaɓai Aydaan ba mutum bane.! Saurin ware ido Summy Hibba Hajjo dake bayan Aaliyah don Inda take Wuri ne na hutawan Yaran gidan , Don haka yammatan kusan su Biyar duka suna Wurin ,harda Summy dake Son Aydaan kaman Ran ta , ba ta duba ga girme masa da tayi ,ita dai burin ta a kullum ta samu taci galabar zuciyar sa . Waro idanu duka suka yi suna kallon Aaliyah ita da Batasan da su a wurin ba.... Me ya faru Aaliyah? Natsu kimun bayani." Sauke Ajiyar zuciya Aaliyah tayi tare da fara hawaye tana cewa" Yanzu ne nakaisa Privacy , Wallahi Baki gansa ba ,ƙirjin sa yanda kika san na Damusa gashi ta ko ina....Mtswwww.! Wani Dogon tsaki Hajiya Munaya taja mata tare da cewa " Shashancin Banza ,kittt ta kashe Wayar ta dai dai Hibba........! *Littafin The Sexxies House na kudi ne a page 10 free page zai ƙare maza hanzarta Wajen mallakar taki.... Regular Group ₦300...Vip Group ₦500... Special ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932...idan VTU transfer ne ki tura ta Wannan number 09061466409...Ƴan Niger kudin ku Regular payment Zaku turo katin artel na 500f ,idan Vip Group ne katin Artel na 1000f na gode..... #share Please taku ce 🥰💯#MAMAN TEDDY 🧸#MAMANTEDDIE'SHAUSANOVELS #MAMANTEDDYSKINCARE🫘#MAMANTEDDYCOLLECTIONS🍒**🕊️SEXXI'ES HOUSE🕊️* Romantic and comedian story Subscribe my new YouTube channel https://youtu.be/adm3pEGkdqw @mamanteddyhausanovelsaudio. Free page 7 Mamanteddy skin care and collections🍒🫘. Muna da magunguna na gargajiya da na bature Supplements with zero chemical reaction and there's pure natural herbals...To Uwar Gida , Amarya , Aunty na , Kanwata da Kuma Ƙawata me kike Jira? Eiye 🤔 Zaki zo ayi gyarar Dake ne , ko kuwa zama zakiyi kullum kece a sahun baya🙄 ki wuce sa'a na gulmar ki a baya ,in ma Baki samu tijararriyar da zata Tari tsaban idanun ki tace " Haba Rakiya wannan nono naki kaman Yaɗi babu gyara ,Kuma kina budurwa ,tamkar wacce ta shayar da Yara biyar . Ke Kuma Matan Boss ai na tsufa miji na ba me kalle² bane...kuji min ita da Allah , wayaƙi gyara . Taho Mmt skin care products ɗin mu masu ƙyau ne ƙwarai Yar uwa... Akwai na Breast elargement , Nono suyi ƙyau ɓul² su tsaya cak ko na wata budurwar Albarka ,maganin namu kala biyu ne set ne Sha da shafawa akwai me cicciko da nono ya mikar dasu kuma Ya Kara musu girma kuma akwai me cicciko da nono ya mikar dasu batareda sun Kara girma ba. Akwai maganin ƙarin Hips elargement , ki hade ki zama cikakkiyar mace , duk inda kika juya ansan ƙwarai da mace tabbas . Sannan Akwai supplement Wanda zai gyara maki skin din ki ,kiga fatar ki na fresh na glowing . Ba'anan Mamanteddycare ta tsaya ba , Muna sayar da Creams lotions ,B.S.C Shower Gel , Oil akwai ƙaramin set da Kuma babban set na mayukan mu ,aƙwai na Choco skin akwai Kuma na Farare duka Alhmdlh Zaki Sha mamakin yanda Zaki koma tamkar tarwaɗa , gashi dai mulkin baba buhari muke ,yanzu min faɗa na Baba Bola tinubu , Wannan Yamushewar da fatar ki tayi daga 2020-2023 kina amfani da products ɗin mu Zaki koma tamkar ana Wanke ki da Ruwan Karas . Da yawa wasu na zuwa maman teddy Kinyi maganan Wani Magani a ciki books din ki ,Muna Son shi yaayyayaaa to calm down madam.! It okay faɗuwa taxo dai dai da zama , aƙwai maganin mu na Miata iyayen mu , akwai na herbal akwai Kuma na capsules . ga masu bukata just contact me on WhatsApp or direct call via 08081202932 / 09061467409 Ina da cikakken lokacin ku masoyan Mamanteddy skin care and my collections thkns for your support and ur encouragement 🥰. *Littafin The Sexxies House na kudi ne a page 10 free page zai ƙare maza hanzarta Wajen mallakar taki.... Regular Group ₦300...Vip Group ₦500... Special ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932...idan VTU transfer ne ki tura ta Wannan number 09061466409...Ƴan Niger kudin ku Regular payment Zaku turo katin artel na 500f ,idan Vip Group ne katin Artel na 1000f na gode..... #share Please taku ce 🥰💯#MAMAN TEDDY 🧸#MAMANTEDDIE'SHAUSANOVELS #MAMANTEDDYSKINCARE🫘#MAMANTEDDYCOLLECTIONS🍒* ** Hibba ne ta iso Inda Aaliyah take cike da jin Zafi Ta ɗaga Hannun ta tana sauke mata lafiyayyan mari Tassss Wanda sai da Aaliyah ta yi baya kaman zata Faɗi Saboda Tsaban Razana da Ganin Hibba ga kuma jin Zafin Ɗumin Marin da Sai da Taga Walƙiya . You're Stupid ". Ƙwazin Aydaan Ɗin ne kike fadin Wannan munanan Kalaman akan sa?. Kin San Waye shi?...No no no..! Cewan Summy tana amsan Maganan da Hibba keyi cike da Ƙunar Rai , Wato Har Privacy kike bin sa ko? . Kame kame Aaliyah ta tsaya yi ,tana Waige² tare da girgiza kan ta Alamun a'a . Buɗe Baki kiyi mana Magana Yar Talaka , Magana nayi miki ba ? . Summy tayi maganan A gadarance cikin doka mawa Aaliyah Tsawa ,wanda yasaka Aaliyah Saurin cewa " Na'am me kika ce?. Oh Bama kiji me nace ba kenan.? Summy ta maimaita maganan tana Watsa mata mugun kallo . Ummee ne ta kallesu Wanda take Ƙawar Hibba tana kallon Itama Aaliyah tare da cewa " Kun san daga Biscuit House ta fito , So babu Turanci . Ke Toilet take nufi , Ban ɗaki .! Kecewa da Dariya suka yi tare da cewa ' Allah yayi mana Tsari da Jahilci , but Lemme Warn You, Daga yau Sai yau kar ki Ƙara Shiga Privacy Cousin , Iyakan ki Gyarar Falo ko bedroom Ɗin sa ban yarda Ki shiga ba ...Oya Go.! Gyaɗa kai Aaliyah tayi tana Sauraren Umarnin Summy ,kamin daga Bisani tace " Don Allah kiyi Hakuri bazan sake ba". Ɓace mun Da gani ". Da Sauri Aaliyah ta bar Wurin tana zagawa tare da komawa Part Ɗin Yallaɓai Aydaan , Don bata da mafita dole nan zata koma ,tun da nan ne bakin Aikin ta , kuma a ƙaida ba zata bar Ɓangaren ba Sai ƙarfe 8:00pm na Dare ,wannan shine dokar Aikin gidan Moddibo Family. Ɓangaren Aydaan Kuwa Bayan Ya fito daga Privacy ,baiyi Mamakin Ganin Bedroom ɗin nasa babu kowa ba ,Wato babu mai masa Hidima. Bai jira Ba da kan shi ya kimtsa kan sa cikin shigar Suit baƙake ,tun daga Rigar Har Wandon Black ne , Comb ɗin Sumar kan sa yayi tare da Ɗaukar Wrist Watch Ɗin sa yana Sakawa a damtsan Hannun sa shima baki . Ƙarshen ƙyau makura yayi ,don babu Abun da kake ji sai ƙamshin sa ,don shi mutun ne ma'abocin Son Ƙamshi ga tsafta . Pink lips Ɗin sa ya motsa tare da Kirar Sunan Aaliyah , Sam ya manta bata Wurin , sai da ya kira Sunan nata ne Sannan ya tuna da ta dade da Guduwa , Murmushi yayi yana kallon Fuskar sa a mirror , Sosai shigar tasa tayi kyau abun ka ga farin Fata . Takalmin sa yasaka mai Rufi tare da Ɗaukar Brief case kaman Mai shirin Nufar Wata babban Company ,amma kuma ina Sam ba hakan bane , Ɗaya Daga Asibitocin sa zai je , yana so yayi zuwan bazata don bai sanar da Directorn Da su incharge na Wannan asibitin nasa ba , Yana so yaga Yanayin yanda suke tafiyar da Asibitin yana nan ko baya nan. *** Ɓangaren Aaliyah Kuwa koda ta iso Part Ɗin Yallaɓai Aydaan Sam bata Shiga Bedroom Ɗin nashi ba kaman yanda Summy Tayi mata gargaɗi ....Jah gefe tayi tana zama a daya daga cikin Kujerun Falon , A hankali tasa Hannun ta tana Shafa inda Hibba ta wanke ta da Marin ,don Wani irin zugi da Raɗaɗi wurin yake mata , Shafa Wurin tayi da har take jiyo shatin yatsun Hibba , Wurin yayi jajir jini na Ƙwanciya . Tana Zaune a wannan Wurin ne taji motsin Fitowar sa , Wanda Ganin Haka yasa ta Saurin miƙewa tana rike Hannun ta tare da sunyar da kai tana cewa" Yallaɓai Allah ya kiyaye a dawo lafiya ". Kaman ba zai bata amsa ba , don a ganin shi Wannan Yarinyar tana neman rai nashi ne , Bai taba ma'aikaciyar da zai sata Aiki ta gudu ba sai akan Aaliyah . Haushi ne ya kamaasa Wani Malolon Ɓacin rai ta ciyo masa . Har ya wuce ta ya dawo baya yana takowa izuwa Gaban ta . I na ne kika je? Ba cewa nayi ....Ɗago da kan ta tayi cikin Kallon ban hakuri ta motsa ɗan mitsulun bakin ta wanda yasa Aydaan Yin ma Bakin nata ƙurr tana cewa " I'm sorry Sir , Kayi ...Waya mare ki?. Yayi maganan yana saka Hannun sa tare da tallabo Kuncin nata ". Cikin Sauri Tace " a'a a'a Yallaɓai Babu kowa". Cikin Tsawa da Ɗaga Murya yace " Tambayar ki nayi waya mare ki?. Kallon sa tayi gaba Daya a lokaci guda kamanninsa sun sauya kaman zaki ya koma mata saboda zuciya , Tsoron Abun da zai kai ya kawo yasata Fashe masa Da kuka tana faɗin Wayyo Umma na , na shiga uku ta kare maganan cikin matsanancin kuka tana yin ƙasa tare da Son durkushewa a wurin .....Hannun sa yasa cikin zafin nama yana Ɗagota tare da miƙar da ita , sauke ajiyar numfashi yayi tare da cewa " is Okay , muje zauna anan Bari ina zuwa ". Yayi maganan yana zaunar da ita a saman kujerar Falon . Zama Aaliyah tayi tana maida Ajiyar zuciya tare da bin bayan sa Da Kallo , Har ya shige Bedroom ɗin nasa , kusan mintinan Uku sai gashi ya fito hannun sa Ɗauke da First Aid Box , nufo inda take yayi ,nan tayi Saurin miƙewa kaman yanda Ma'aikatan gidan suka saba ,duk idan sun gansu suke yi...Hannun ta ya kama yana cewa taho Zauna" . Zama tayi shi kuma yana aje box Ɗin tare da tsugunawa ƙasa yana fara fiddo da kayan Aikin nasa . A hankali ya Dauko Wani Abu mai taushi gaske yana manna mata a ɗaya ɓangaren Kuncin nata inda babu shatin marin . Hannun ta yasa yana Daura mata akai Wanda yasa Aaliyah Saka Hannun ta tana riƙe Dan Bunch Ɗin . Auduga ya ɗauka yana Dangwalar brd acid tare da fara shafa mata a ƙwancin nata inda marin ya kwanta. Rintse Ido tayi tana jin zafi wanda yasa shi Kallon ta , yana mata kur da ido tare da Furta " Sorry ". Maida kallon ta tayi hanyar shigowa inda taga Aaman Mubarak , Sauban Hibba Summy Ummi sukusan Biyar suna shigowa Falon . Tsoro ne ya ƙara Dirar mawa Zuciyar ta . Lumshe ido tayi tana Buɗe su hawaye na zubo ma Kuncin ta. Tun da take a rayuwa ba'a taba dukan ta Wani ya rarrashe ta ba sai a yau ,don Abun da Yallaɓai Aydaan yake mata ya wuce rarrashi ....Duk da yaga Su Aaman Amma bai tsaya bi takan su ba , cigaba yayi da mata drss ɗin wurin ciwon , mamaki ne yakama Su duka . Cikin Zafi Da jin Haushin Aydaan Summy tace" Aydaan What are you doing here? Me kake yi anan? Your cleaner ,your House maid ,itace kake durkushe a gaban ta kana mata bauta ?. And so What??? Ya juyo yana bata amsa a zafafe.! Kece kika mare ta? . Eh nina mare ta , ko zaka Rama mata Ni yayar kace. Okay saboda Sanin hakan ne kika mare ta?. Eh ta amsa masa kamin tace " mene ne Tsakanin ka da ita , Didiron ka ko karuwan......Kamin Summy ta ƙare maganan nata ne taga Aydaan ya tallabi Fuskar Aaliyah yana kai bakin sa tare da haɗawa da.............! *Littafin The Sexxies House na kudi ne a page 10 free page zai ƙare maza hanzarta Wajen mallakar taki.... Regular Group ₦300...Vip Group ₦500... Special ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932...idan VTU transfer ne ki tura ta Wannan number 09061466409...Ƴan Niger kudin ku Regular payment Zaku turo katin artel na 500f ,idan Vip Group ne katin Artel na 1000f na gode..... #share Please taku ce 🥰💯#MAMAN TEDDY 🧸#MAMANTEDDIE'SHAUSANOVELS #MAMANTEDDYSKINCARE🫘#MAMANTEDDYCOLLECTIONS🍒**🕊️SEXXI'ES HOUSE🕊️* Romantic and comedian story Subscribe my new YouTube channel https://youtu.be/adm3pEGkdqw @mamanteddyhausanovelsaudio. Free page 8 Mamanteddy skin care and collections🍒🫘. Muna da magunguna na gargajiya da na bature Supplements with zero chemical reaction and there's pure natural herbals...To Uwar Gida , Amarya , Aunty na , Kanwata da Kuma Ƙawata me kike Jira? Eiye 🤔 Zaki zo ayi gyarar Dake ne , ko kuwa zama zakiyi kullum kece a sahun baya🙄 ki wuce sa'a na gulmar ki a baya ,in ma Baki samu tijararriyar da zata Tari tsaban idanun ki tace " Haba Rakiya wannan nono naki kaman Yaɗi babu gyara ,Kuma kina budurwa ,tamkar wacce ta shayar da Yara biyar . Ke Kuma Matan Boss ai na tsufa miji na ba me kalle² bane...kuji min ita da Allah , wayaƙi gyara . Taho Mmt skin care products ɗin mu masu ƙyau ne ƙwarai Yar uwa... Akwai na Breast elargement , Nono suyi ƙyau ɓul² su tsaya cak ko na wata budurwar Albarka ,maganin namu kala biyu ne set ne Sha da shafawa akwai me cicciko da nono ya mikar dasu kuma Ya Kara musu girma kuma akwai me cicciko da nono ya mikar dasu batareda sun Kara girma ba. Akwai maganin ƙarin Hips elargement , ki hade ki zama cikakkiyar mace , duk inda kika juya ansan ƙwarai da mace tabbas . Sannan Akwai supplement Wanda zai gyara maki skin din ki ,kiga fatar ki na fresh na glowing . Ba'anan Mamanteddycare ta tsaya ba , Muna sayar da Creams lotions ,B.S.C Shower Gel , Oil akwai ƙaramin set da Kuma babban set na mayukan mu ,aƙwai na Choco skin akwai Kuma na Farare duka Alhmdlh Zaki Sha mamakin yanda Zaki koma tamkar tarwaɗa , gashi dai mulkin baba buhari muke ,yanzu min faɗa na Baba Bola tinubu , Wannan Yamushewar da fatar ki tayi daga 2020-2023 kina amfani da products ɗin mu Zaki koma tamkar ana Wanke ki da Ruwan Karas . Da yawa wasu na zuwa maman teddy Kinyi maganan Wani Magani a ciki books din ki ,Muna Son shi yaayyayaaa to calm down madam.! It okay faɗuwa taxo dai dai da zama , aƙwai maganin mu na Miata iyayen mu , akwai na herbal akwai Kuma na capsules . ga masu bukata just contact me on WhatsApp or direct call via 08081202932 / 09061467409 Ina da cikakken lokacin ku masoyan Mamanteddy skin care and my collections thkns for your support and ur encouragement 🥰. *Littafin The Sexxies House na kudi ne a page 10 free page zai ƙare maza hanzarta Wajen mallakar taki.... Regular Group ₦300...Vip Group ₦500... Special ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932...idan VTU transfer ne ki tura ta Wannan number 09061466409...Ƴan Niger kudin ku Regular payment Zaku turo katin artel na 500f ,idan Vip Group ne katin Artel na 1000f na gode..... #share Please taku ce 🥰💯#MAMAN TEDDY 🧸#MAMANTEDDIE'SHAUSANOVELS #MAMANTEDDYSKINCARE🫘#MAMANTEDDYCOLLECTIONS🍒* ** Ɗaura Laɓɓan sa yayi a saman na Aaliyah tare da manna laɓɓan nashi da nata yana fara tsotsan Bakin nata cikin Wani irin tsaftacaccen Salo , Ba tare da yayi duba ga Yayyun nashi ba , Don duk cikan su shine ƙarami ,Hibba ce kaɗai ya girme mawa ,Amma yanda yake isa da Miskilanci ga Mulki ka rantse Irin yayan nan nasu ne . Aydaan....." Summy ta kira sunan shi cikin Wani irin ɓacin Rai , Yayin da Aaman yayi Saurin Riƙota don ganin yanda tayi tamkar zata kifa masu aka , Jikin ta na Wani irin tsuma tana shirin finciko Aaliyah . Jikin Aaliyah ne ya hau Rawa kar² , Yayin daga cikin Ƙashin jikin ta take ji kaman an zare mata laka ,babu Kuzari , Jin Wani irin baƙon Al'amari take Wanda bata taɓa jin irin ta ba , Wani irin fincikar kan ta tayi daga Riƙon da Aydaan yayi mata yana Wani Tsotsan bakin ta tamkar Wanda dama sun saba hakan , wato hasashen Summy tayi gaskiya kenan .! Cikin Sauri ta miƙe Jikin ta ko ina Rawa yake ,so take tayi kuka amma ta kasa Saboda Tsoron Yaran Wannan Gida ,wanda komai a gaban idanun su ya Wakana . Miƙewa tayi cikin Sauri tana ɗaga Ƙafarta tare da Son barin Wurin cikin Sauri , Amma kuma ina ba tayi tako biyu ba taji Hannun Aydaan ya riƙo nata , cikin Sauri Ta juyo tana Kallon kyakkyawar Fuskar sa , Wanda yake ribatar Ƴammata dashi ,ciki har da Summy wanda a kullum mafarkin ta bai Wuce taga sun yi Aure ita da Aydaan Ɗin gashi a yau yayi masu abun bazata wanda basu taba tsammanin sa dashi ba . Cikin Wani irin Zafi kaman zata yi Kuka Hibba tace " Ƙwazin Aydaan ,meye Haka , Yar Aikin ka ,House maid ce fa ita , Don Allah Pls Yah Aydaan Kar bakin ka ya faɗa mana abun da muke gani a yanzu a cikin idanun ka da kuma zuciyar ka game da Wannan jakar dabba ƙazamar Ƴar Aikin .! Shiiiii Don't say it Again". Aydaan yayi maganan yana miƙewa daga Tsugunon da yake tare da fuskantar dukan su babu na dama ba kuma ya jin ya aikata Wani Abu da bai dace ba . Kuka Hibba ta sa tana Faɗawa Jikin Mubarak da Ran shi ya gama ɓaci , a rayuwar sa bashi da Abun ƙi da ya Wuce talaka . Summy ne ta katse Aydaan tana cewa " She'll Say it, Ƙarya Hibba ta fadi , Tir Abun kunya ." Duk abin da kake tunani wallahi bazai taba faruwa ba ,bazai yiwu ba , Domin mu ba zamu taba hada jini da Talaka ba , See her ibeg , Ku kalle ta fa?. Summy ta ƙare maganan tana caɓa baki ma Aaliyah , Wanda Cike da Kawar da komai Aaman ya yi Saurin cewa " No Abun da kuke tunani fa Sam ba haka bane ba , Ta bashi tausayi na Saboda Marin da kika yi mata , shiyasa .....Aaman , Aydaan ya kira Sunan Aaman cikin Muryar masifa wanda kome zai faru ya faru?. Waya Faɗa maka Haka , I love her." Ina Son .......Aa'aaa...! Aaliyah ta katse shi tana fashewa da kuka tare da Girgiza masa Kai tana faɗin Wayyo na shiga Uku Na Ni , idanun sa ne suka kaɗa , Wani irin gumi na zubo masa , yana So yayi mata magana amma Miskilancin sa da izza ya hanasa . Da Gudu Aaliyah ta juya tana barin Falon cikin Wani irin tashin hankali , Kai tsaye Sasan Ma'aikatan Gidan ta nufa . ** Na gaji da zama dake babu Wani Abu da nake ƙaruwa dashi , Saduwar Aure ma kin hanani yau Ƙwana biyu kenan babu wani Al'amari dake shiga tsakanin mu , na gaji zaman kanki kike yi ,don Haka Hauwa daga Yau ki cigaba da cida Kan ki ... Ɗago da Sanyayyun idanun ta tayi daga Sukolar da take masa kamin tace" To Yaya Babu damuwa , Ngd . Wani irin kallon bakin ciki yayi mata ,a zuciyar shi yana cewa " Dama Ai hakan ba zai dame ki ba ,tun da tun Auren mu kusan Shekaru goma banike cida ke ba . Mtswwww Wani dogon Tsaki yajah yana ficewa daga Gidan tare da cewa" Ki guji irin Hukuncin da zan yanke akan ki a ko wani lokaci....Wani irin bugawa Ƙirjin Hauwa yayi , a lokaci guda Ta tuno da Maganganun sa Wanda bata jin zai taɓa gogewa a zuciyar ta , wannan kalmar da Salisu ya Faɗa ,shi yake yawan Fada mata a lokacin da yake neman Soyayyar ta . Bana Son ka Aydaan , Zaki Soni ,dole Jidderh Zaki Soni ,fiye da yanda nake miki a yanzu . Kai Da'alla Wuce mu tafi , Idan su talakawa ana masu aure a sheka sha takwas kai A gida Za'a yi maka ne? . Ƙwantar da hankalin ki Jidderh shima haukar Ƙuruciya ne ,babu abun da zaiyi dake don yafi ƙarfin ki sama da ƙasa . Muryar Aaman taji yana dawo mata da maganganun da sukayi kusan shekaru goma Sha biyu baya . Cike da Tsiwa ta hau maida masa da martani tana cewa " Nima babu Abun da zan yi dashi ,ai shi ya nace ,kuma yasan Ni yayar sa ce ,don na girme masa ... Jidderh Wata biyu fa kacal kika girme Ni dashi ....Pls Aydaan mu tafi , kar Wannan yar matsiyatan ta ɓata mun rai yanzu anan wurin . Nisawa Hauwa tayi a hankali tasa Hannun ta tana goge Ƙwallahn da ya taru mata , wannan itace Ƙaddara ta Auren Salisu , Kaima Aydaan nasan a yanzu Allah ya haɗaka da matar ka ,kila har da ƴaƴa , Itace matar ka ƙaddarar ka , Allah ya baku zama lafiya." ** Ammie Ammieee... Summy da Hibba ,Billy suke fadi kenan suna kutsa kan su izuwa Ƙayataccen Falon Ammien Aydaan . Ammie dake Dining room ne tayi Saurin fitowa jin Kirar sunan ta da yaran nasu keyi har muryoyi kusan Hudu. Hannun ta dauke da Bowl Wanda cikin sa ke Ɗauke da Farfesun Naman Rago , don Daddy mutum ne ma'abocin Son cin irin Wannan naman . Aje Bowl Din tayi a saman Table tare da kallon Yammatan nata tana shirin magana ne Hibba da yake duka gidan itace Ƙarama yar Auta da Sauri ta faɗa jikin Ammie tana fashewa da kuka mai taɓa zuciya ...Oh Allah .! Shine furucin da Ammie ta fara fadi kamin daga Bisani tace " babyn Ammie Waya taba mun ke ne? Ta ƙare maganan tare da Ɗago Hibba dake kuka sosai . Summy ne ta amshi Ammie da cewa " Ammie Dole Hibba tayi kuka , Ƙwazin Aydaan soyayya yake shirin yi da Yar Aikin nan nasa , wannan wani irin masifa ce ?. Yar Aikin sa kuma? Aaliyah kike son kice?. Eh Ammie Ita fa , Ni yanzu Banma san mafita ba . Hibba ne da sai a yanzu ta buɗe Baki tace " Ammie a yau ta bar gidan nan a koreta kawai wallahi zaifi mana . Nisawa Ammien tayi tare da Girgiza kai tana cewa " A'a wannan ba mafita bane ba . To Ammie ta dawo Part ɗin Momy na da Aiki ,shi sai akai masa Wata . Summy tayi maganan tana tunanin irin izayar da zata yi mawa Aaliyah ranan da ta fara aiki a bangaren su ,a zuciyar ta kuwa cewa take " Da ƙafarta zata Gudu . Okay to shknn Daina kuka babyn Ammie , Yanzu zan Saka Salamatu ta maida ta Aiki Part Ɗin Hajiya Rahina , shikenan?. Murmushi Hibba tayi tana gyada kan ta Alamun eh . Oyah ku muje ku zauna kuci Abinci....To Ammie suka furta a tare ,suna Nufar dining Table da Ammie . ** A hankali ya Ɗago da Lulun idanun sa yana bin sabuwar Ma'aikaciyar nasa da kallo . Yallaɓai An kammala komai . Banza yayi kaman ba zai kula ta ba ,sai kuma yace " ina Aaliyah take?. Ɗan risinawa Sayyada tayi tare da cewa " Tana Part ɗin Hajiya Rahina ,nan ta koma da Aiki .... Shiru yayi a zuciyar sa yana cewa " Ba ita ta koma da kan ta ba ,nan dai suka koma da ita. Part ɗin Mom Rahina , Wanda a karin banxa ma'aikatan ta na Wahala ,don bata hada hanya da Talaka kaman yanda tace , to ya Aaliyah zata kasance a Wannan Ɓangaren?. Numfawa yayi yana cewa " Okay. Ita dai Sayyada gani tayi Ya Miƙe ba tare da ya tanka ta ba yana ficewa daga Bedroom Ɗin nashi wanda ko ba'a faɗa mata ba tasan inda zaije bai wuce Part ɗin Ammien sa ba ko Part ɗin Mom Rahina . Wani irin tabe baki Sayyada tayi tare da cewa ikon Allah To Wai ita Aaliyah da me tafi mu ne? Hasken Fata ko me ne?. Juyawa tayi cike da jin Haushin Aaliyah tana cigaba da Aikin ta . ** Kallon Summy tayi yanda take juyi a saman bed ɗin ta....kusan awa ɗaya Aaliyah tana a tsaye , a kwana biyu har tayi baki ta faɗa tayi rama Saboda Tsaban Wahalar da Take sha na Yammatan Gidan ,wanda a yanzu har da Momy Rahina . Keee na baki mintuna talatin ki juya mun komai na Bedroom ɗin nan , kamin na fito daga Toilet . Okay To Hajiya . Aaliyah tayi maganan tana risina mata ,tare da fara aikin da ta sata . Ita kadai ta fara kokarin juya ƙaton gadon nata ,wanda jin nauyin da yasata kasawa , Wannan yasata Saurin fita tana Kirar Wata Yar aikin don ta taya ta . Aiki suke iya karfin su amma sun kasa juya gadon da aka hadota da India . A haka Summy ta fito daga Privacy ta gansu ba wani gyara da suka yi sai aikin kiki² da suke da Gado . Murmushi tayi a zuciyar ta ,don dama tasan ba zasu taba iyawa ba . Ke Wacce irin Jaka ce? . Nasaki Aiki sai ki kira wata kuyi tare ?. Buɗe Baki Aaliyah tayi zata yi magana kawai taji Summy ta kife ta da Mari . Kamin ta Ɗago ne ta kara kifeta da Wani wanda yafi na farkon , fashewa da Kuka Aaliyah tayi tana ba Summy Hakuri ,Amma ina fizgota tayi tana Duka kaman Uwan ta tare da Wurgata Saman Gadon ta , Dukan ta take Aaliyah na ihu ,wanda da hakan taga Bai mata , Ganin Aaliyah teenage ce yasata Sa hannun ta tana cafkar Nonon ta tana murɗe mata su cikin mugun ta kaman zata cinkosu daga Ƙirjin ta , Wani irin ƙara Aaliyah tasa tana shidewa don azaba ...Wanda kamin ta dawo hayyacin ta Summy ta sa hannun tana kife bakin ta da Mari , Tare da cigaba da jan Nonon ta tana murɗasu kaman zata tsinka tana murmurdesu....A gigice Aydaan ya shigo Bedroom Ɗin don jin yanda Aaliyah ke ihu bana Wasa ba........inalillalahi wai'inna ilaihir raji'un shine kalmar da Aydaan ya fadi tare da Saurin nufo inda Summy take ta haye saman Aaliyah tana Duka tare da murɗa Nonon ta ....Damƙo Summy tayi cikin zafin Rai yana fizgota ƙasa , Ji kake Tass Tass Tassss yana Wanke fuskar ta da Mari har sau uku...........! *Littafin The Sexxies House na kudi ne a page 10 free page zai ƙare maza hanzarta Wajen mallakar taki.... Regular Group ₦300...Vip Group ₦500... Special ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932...idan VTU transfer ne ki tura ta Wannan number 09061466409...Ƴan Niger kudin ku Regular payment Zaku turo katin artel na 500f ,idan Vip Group ne katin Artel na 1000f na gode..... #share Please taku ce 🥰💯#MAMAN TEDDY 🧸#MAMANTEDDIE'SHAUSANOVELS #MAMANTEDDYSKINCARE🫘#MAMANTEDDYCOLLECTIONS🍒**🕊️SEXXI'ES HOUSE🕊️* Romantic and comedian story Subscribe my new YouTube channel https://youtu.be/adm3pEGkdqw @mamanteddyhausanovelsaudio. Last Free page 9&10 Mamanteddy skin care and collections🍒🫘. Muna da magunguna na gargajiya da na bature Supplements with zero chemical reaction and there's pure natural herbals...To Uwar Gida , Amarya , Aunty na , Kanwata da Kuma Ƙawata me kike Jira? Eiye 🤔 Zaki zo ayi gyarar Dake ne , ko kuwa zama zakiyi kullum kece a sahun baya🙄 ki wuce sa'a na gulmar ki a baya ,in ma Baki samu tijararriyar da zata Tari tsaban idanun ki tace " Haba Rakiya wannan nono naki kaman Yaɗi babu gyara ,Kuma kina budurwa ,tamkar wacce ta shayar da Yara biyar . Ke Kuma Matan Boss ai na tsufa miji na ba me kalle² bane...kuji min ita da Allah , wayaƙi gyara . Taho Mmt skin care products ɗin mu masu ƙyau ne ƙwarai Yar uwa... Akwai na Breast elargement , Nono suyi ƙyau ɓul² su tsaya cak ko na wata budurwar Albarka ,maganin namu kala biyu ne set ne Sha da shafawa akwai me cicciko da nono ya mikar dasu kuma Ya Kara musu girma kuma akwai me cicciko da nono ya mikar dasu batareda sun Kara girma ba. Akwai maganin ƙarin Hips elargement , ki hade ki zama cikakkiyar mace , duk inda kika juya ansan ƙwarai da mace tabbas . Sannan Akwai supplement Wanda zai gyara maki skin din ki ,kiga fatar ki na fresh na glowing . Ba'anan Mamanteddycare ta tsaya ba , Muna sayar da Creams lotions ,B.S.C Shower Gel , Oil akwai ƙaramin set da Kuma babban set na mayukan mu ,aƙwai na Choco skin akwai Kuma na Farare duka Alhmdlh Zaki Sha mamakin yanda Zaki koma tamkar tarwaɗa , gashi dai mulkin baba buhari muke ,yanzu min faɗa na Baba Bola tinubu , Wannan Yamushewar da fatar ki tayi daga 2020-2023 kina amfani da products ɗin mu Zaki koma tamkar ana Wanke ki da Ruwan Karas . Da yawa wasu na zuwa maman teddy Kinyi maganan Wani Magani a ciki books din ki ,Muna Son shi yaayyayaaa to calm down madam.! It okay faɗuwa taxo dai dai da zama , aƙwai maganin mu na Miata iyayen mu , akwai na herbal akwai Kuma na capsules . ga masu bukata just contact me on WhatsApp or direct call via 08081202932 / 09061467409 Ina da cikakken lokacin ku masoyan Mamanteddy skin care and my collections thkns for your support and ur encouragement 🥰. *A wannan page din Free page ya ƙare ,Littafin The Sexxies House na kudi ne free page ya ƙare da ga wannan maza hanzarta Wajen mallakar taki.... Regular Group ₦300...Vip Group ₦500... Special ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932...idan VTU transfer ne ki tura ta Wannan number 09061466409...Ƴan Niger kudin ku Regular payment Zaku turo katin artel na 500f ,idan Vip Group ne katin Artel na 1000f na gode..... #share Please taku ce 🥰💯#MAMAN TEDDY 🧸#MAMANTEDDIE'SHAUSANOVELS #MAMANTEDDYSKINCARE🫘#MAMANTEDDYCOLLECTIONS🍒* ** A gigice Summy ta saka Hannun ta a saman Kuncin ta , Wanda kamin tayi wani yunƙuri cikin Sauri da Gudu Aaliyah ta miƙe tana nufar Bayan Aydaan tana Ɓoyewa tare da cigaba da shashsheƙar Kuka ,Don har a Wannan lokacin Dukan Summy da Yanda tayi ta murmurɗe mata Nono kaman zata Tsinka su mugun zafi suke mata. Don ita ta gama cire Rai da Summy a yau tsinke mata Nono zata yi ....Cikin Kuka Aaliyah ke cewa " Yallaɓai Don Allah ka tafi dani , Tsoro nake ji . Kamin Aydaan yayi ma Aaliyah magana ne ,Summy cike da Wani irin yanayi na takaici da tsananin ɓacin Rai ta kalli Aydan tana cewa" Aydaan Ni ne ka Mara? Ni Summy zaka Ɗaga Hannu ka sauke yatsunka biyar a kunci na?. Mari.? Suka ji Muryar Hajiya Rahina ta faɗi cike da mamaki kamin tace " Aydaan Summy ka Mara , kaman ta gaba da kai take ,itace fa Yayar ka? Sannan ma duk ba Wannan ba , akan Ƴar Aikin ka zaka Mari jinin ka ?. Hajiya Rahina ta ƙare maganan dai dai Su Ammie , Hibba Hajiya Fati Mahaifiyar Hibba duka suna shigowa ...Momy Me yasa zata Kama Aaliyah tana dukan ta ? Me tayi mata? . Okay Akan Ita Aaliyah din shine ka marin Summy? ,Ammie tayi maganan tana kallon Aydaan , wanda kamin tayi magana Hajiya Rahina tace" Saboda ta buge yar Aikin ta ,kasan laifin da tayi mata ne? Oh takan Aaliyah ka bugi Summy ke nan? . Momy komai zan yi akan ta ,coz Ina Son Aaliyah ". Eiyee! Inalillalahi wai'inna ilaihir raji'un , Aydan.! Su duka suka haɗa baki Suna Faɗin Sunan shi na Mamaki . Yasss Mum I love her, nd Ina so na Aure ta . Jin Wannan maganan nasa da yanda iyayen suke bin Aaliyah da Wani irin kallo ,yasa Aaliyah Saurin fitowa daga Bayan sa da Ta ɓoye tana Ficewa Bedroom ɗin Summy da sauri cikin kuka . Aydaan Da Gaske ne Abun da kake Faɗi a yanzu ko Zafin Rai ne kawai irin naka yasa ka Faɗin Haka?. Ammie tayi maganan cikin Sanyi irin nata . Kamin Aydaan yayi magana ne Hajiya Fati ta amshi Ammie da fadin " ina ai Wannan Sai dai zafin Rai irin nasa kurum , ina shi ina me Aiki yar Talaka? Ai Ammien Aydaan bar ma Wannan zancen kawai . Yaran nan maza inshallah duka Auren gida zamuyi masu ,kuma muke shirin yin hakan ,don haka bar wannan maganan ma kawai . Aydaan ne ya juyo yana kallon Hajiya Fati kamin ya haɗiye Wani Ɗaci yana Kirar sunan ta da" Mum da gaske nake yi. Ina Son Aaliyah , Kuma xan Aure ta...! Yana Gama Faɗin Haka bai jira jin mai zasu ce ba ya juya fuuuu yana barin Wurin tare da nufar Ɓangaren sa . Sannu da Ƙari kowa yallaɓai ". Sayyada tayi maganan tana kallon Aydaan da ya shigo a zafafe . Ke tafi ki kirawo mun Aaliyah yanzu ,ki koma inda kike aiki daga yau bana bukatar kowa sai Aaliyah . Tom Yallaɓai . Tace tare da Saurin juyawa tana nufar Sasan Ma'aikatan Gidan ,don tasan tabbas a yanzu can zata ta tadda Aaliyah . Ɓangaren babu kowa Sakamakon yanzu ne Hantsi ya fara ,kowa yana Part ɗin da yake Aikin sa . A bakin Kofar Dakin Su ta ga Aaliyah tsaye ,ta juya baya , ko bata karisa ba tasan kuka take yi ....hummm ɗan taɓe Baki Sayyada tayi tare da cewa " Malama Yallaɓai Aydaan na kiran ki yanzu . Juyowa Aaliyah tayi cikin Sauri ,Muryar ta na Rawa don duka ta gama Tsoracewa kamin ta kalli Sayyada tana cewa " To ...to . Humm Wai kuka kike yi? To ai baki fara kuka ba ,tun da ke kika jawo mawa kan ki masifa da kan ki ,banda shishshigi na talaka mene naki na saka bawan Allah wanda yafi ki kaman sama da ƙasa taxarar ba'a magana , shine kika sa ya faɗa Son ki a zuciyar sa ,saboda makirci irin naki ,ayi magana babu Wuyan kisa Kuka na mayaudara . Kallon ta Aaliyah tayi idanun ta na kara taruwa da ƙwallah , girgiza kan ta tayi zata yi mawa Sayyada magana akan ta fahimce ta ,amma sai Sayyada ta katse ta da Faɗin " Tafi Da'allah . Juyawa Aaliyah tayi idanun ta na cigaba da tsiyayar da Hawaye Masu zafi , a haka ta nufi Part ɗin Aydaan . ** Zaune na tadda shi a daya daga Kujerun Falon , kiɗa ne ke tashi a hankali ,yayin da ya ƙure Gudun AC na Falon . Idanun sa a lumshe yake , kaman Mai bacci , Amma kuma ba hakan bane ba ,don tun da ta shigo yana kallon ta har ya ƙariko inda yake . Tsayawa tayi a kansa Tana kama hannayen ta biyu don ta rasa me zata ce masa , Sai kuma kawai ta ja ta tsaya tana sa hannun ta tare da goge Hawayen fuskar ta . Bani Ruwa na Sha ". Taji Muryar sa yayi maganan ba tare da ya buɗe idanun nasa ba . Cikin Sauri Aaliyah tace to tare da nufar Centre table din dake tsakiyan Falon , Hannun ta tasa tana tsiyaya masa Ruwan A glass cup tana nufo shi dashi tare da miƙa masa . Amsa yayi a wannan karon yana Ware Lulun idanun sa da suka kaɗa daga fari zuwa Jah . Wuce ki cigaba mun da Aiki na ." To Yallaɓai . Aaliyah tayi maganan tare da nufar ciki tana barin shi a Falon nasa na tsakiya . Da Ido ya raka ta har ta bar Falon ,kamin ya lumshe idanun sa ,yana sa hannun sa tare da dafe ɓangaren zuciyar sa . ** Falon cike yake da Samarin gidan , Mubarak , Aaman Sauban da Sauran duk Wani Saurayi na gidan ,Don duk cikan su babu mai mata bare Ɗa , shiyasa a kullum ɓannar su yawa take ƙara yi , Basu da Aiki sai na neman mata , Suyi da Ƙannin su ,sannan suyi da Ƴammatan su na Duniya , Sai dai duk lalacewa basu babu mai shan Barasa ko Sigari ,bar su da tacewan su Akan mata . Kuma cikin su kowa da Sana'ar sa da Aikin sa . Aydaan Likita ne cikakken likitann Fiɗa , Yana da Asibitoci sun kai biyar , Yayin da Aaman ya kasance Banker , yana ruling Manyan Bankuna na ƙasashe da dama , Ashraf Architect ne , Mubarak Engr ne . Dukan su a sangarce Suka taso ,domin iyayen su mata sun gama lalata tarbiyyar yaran nasu . Hannun ta tasa tana Ture Aaman Daga Jikin ta , don shigowar Hibba kenan ta Sanar masa Halin da Ake ciki na marin Summy da Aydaan yayi ..... " Ƙwazin Aaman kasan me ya faru kuwa Tsakanin Yah Aydaan da Summy?. Kallon ta Aaman yayi yayin da Sauran suke can suna hirar abun da ya da mesu ,bai wuce maganan neman matan su , wannan yana Faɗin ga yanda yaji wannan yana ga irin dadin Wance .. Allah ya shirya mana Zuri'a . Girgiza Kai Aaman Yayi alamun a'a ,Wanda kamin Hibba tayi magana ne yasa Bakin shi yana fito da harshen sa tare da Lasar daga Ƙasan wuyan ta ,zuwa Tsakiyar breast Ɗin ta . Lumshe ido Hibba tayi tana jin Wani yanayi na tafiya mata . Harshen sa taji ya ɗaura a saman nipples ɗin ta yana Tsotsan mata a hankali tare da yin ƙasa da braziya Ɗin ta . Hannun ta tasa cikin Sauri tana Ɗaurawa a saman suman kan sa tana shafa masa tana furta " Wow , i love it Cousin ,uhmmm Ahhh ohh ....Ahhh tana maganan tana lumshe idanun ta. Murmushi yayi yana cigaba da Sha mata kusan mintinan biyar kana ya Ɗago yana kallon Fuskar ta da idanun ta suke a rufe ,kana yace" Me ya faru.? Ware idanun ta Tayi wanda suka fara Sauya Kala , Hannun ta biyu tasa tana tallabo Fuskar sa tare da Ɗaura bakin ta saman nasa tana cafkar harshen sa tare da fara Tsotsan bakin sa . Numfashi su yasa Ashraf cewa " Oga Sir ku shiga daga ciki kar ku ɓallo mana muma namu jarabar koya kukace? Dariya suka sheke dashi , Har da Aaman Ɗin da ya ɗaga Hibba cak yana nufar restroom dun su da ita . Aje ta yayi yana nufar 3str tare da kwantawa idanun sa na kallon sama , Itako Hibba tsayawa tayi sai da ta sauke kayan ta tuff sannan ta nufo inda yake , Murmushi yake yi tare da bin Duk wani structure da kayan alatun jikin ta da kallo yana lasar lips ɗin sa na ƙasa . Gaba Daya ya fara Ƙwarƙwarewa . Ba tare da ya lura da isowan ta ba ,sai dai Hannun ta yaji tana masa kasa da mini boxer ɗin jikin sa , don gajeren Wando ne a jikin sa . Ware ƙafafun ta tayi tana raba shi gida biyu tare da Hayewa Saman Madam joy din sa tana zura ta cikin Virgina Ɗin ta ,lummmbumm ya shige ....Wani ɗan ƙara suka saki a tare don jin Daɗin Dukkanin su , Hannun sa yasa yana kama Nonuwan ta tare da ya mutsa su yana shirin kaiwa Bakin sa ,tayi Saurin haɗe bakin ta da nashi ,suna mouth kissing cikin salo na jarabban sha'awa. A haka take juya Dama daman ta ,tare da cigaba da zura Madam joy din sa tana yi kaman mai aukuwa akan sa . Babu abun dake tashi a restroom din Sai numfashin su tare da ƙanƙane junan su , tsutsutsuuuu Shine abun da kake ji . To Ya Allah kayi mana Tsari da sharrin shaiɗan , ka kawo Sauyi ga duk masu irin wannan rayuwa Ya ALLAH . ** Shigowa Gidan yayi yana bankaɗo Ƙofar Gidan , wanda yasa Hauwa Saurin Ɗago kan ta ,tana kallon Salisu tare da cewa " Sannu da Dawo Yaya". Bai bata amsa ba sai juyowa da yayi cikin tujara da banbami yana faɗin " Hauwa kije gidan ku ayi miki tarbiyyar yanda zaki zauna da miji ,na sake ki , ki tattara kayan ki ki bar mun cikin gida na . Tun da kin nuna bazaki iya zama da hariji ba ,bayan kema jarababbiyar ne ....ai nasan dalilin da yasa kika ƙi bani kan ki ,saboda yunwa ko mun yi ba zai miki dadi ba ... Kamin na fara kukan Daɗi kece Gaba....Innalillahi wai'inna ilaihir raji'un , Salisu Saki...? Eh na sake ki nace , kije ayi miki tarbiyyar . Kuka Hauwa ta fashe dashi , tare da Ɗaura Hannun ta aka , Salisu na tuba don Allah kayi hakuri ,kar ka mun haka , ka barni na cigaba da zama a lemar Auran ka ,me zan faɗa mawa Baba ?. Na baki mintuna uku kar na dawo na tadda ke ,kinji na faɗa miki . Dafe kai Hauwa tayi tana zubewa a nan wurin tare da fashewa da kuka , Shi kam Salisu fita yayi yana bata Wuri . ** Ƙarfe biyu na Ranar Talata , a hankali yake saukowa daga Up stairs Ɗin Falon , daga shi Sai t.shirt da Gajeren Wando ,hannun da Ɗauke da Wayar sa sai keys din moton sa . Saurin dakatawa Aaliyah tayi daga jera masa abincucuwan da take a dining area . Brk da Rana Yallaɓai ". Wani Kallo yayi mata babu yabo babu fallasa . Takowa yayi inda take yana kallon Fuskar ta ,wanda yasa Aaliyah sunkuyar da kan ta ƙasa . Ƙafarta ya kalla tare da bin yatsunta da kallo . Dan cizan lips Ɗin sa yayi a zuciyar sa yana cewa " Aaliyah a mata tana cikin Yan Sahun na uku , basu damu da maza ba ,koda sun san Dadin su , Zasu iya wata daya ko fiye da haka ba tare da miji ba. Another problem , Ni Kuma bana iya Ƙwana Ban.... Yallaɓai wayar ka na ringing. Yaji Muryar Aaliyah na katse ta . I love You ". Ya yi mata maganan ba tare da ya dauki Kirar ba . Saurin sunkuyar da kan ta ƙasa tayi , Wanda kamin tayi magana taji Muryar sa yana cewa" Ina Mama?. Cikin Sauri Aaliyah ta Ɗago idanun ta tana kallon sa , Nan da nan lokaci guda ya tado mata da fami na rashin Mahaifiyar nata . Hawaye ne ya fara bin Kuncin ta masu dumi da zafi . Lumshe Lulun idanun sa yayi ,don ko bata faɗa masa ba ya fahimci Mahaifiyar nata ta Rasu ne . it's Okay". Ya ƙare maganan cike da Muryar rarrashi . Yau zamu je Wani Wuri ki ,zaki raka Ni?. Kallon sa tayi kamin tace " A'a . Me yasa ya tambaye ta kai tsaye . Shiru tayi masa , bata basa Amsa ba , ɗan taɓe baki yayi kamin yace " Zan tafi mall nayi miki siyayya yanzu zamu je Inna dawo . Kamin ta basa Amsa ya juya yana ficewa daga Falon . Da ido ta bisa har ya fita ,a zuciyar Aaliyah tana cewa " mall fa yace zaije yanzu? Da kuma gajeren Wando zai fita? Gaskiya tacewar gidan nan yayi yawa . ** A parking lot ya aje moton sa tare da nufar ƙatuwar mall Ɗin wanda yake mallakin Ammien sa ce . Saboda yafi son ya ɗauki komai da yasan zai mata kyau yasa Shi zuwa da kan sa . Tun da ya iso Securities din Wurin ke aikin gaishe sa har ya shiga daga Ciki .... Ɓangaren Abaya da Tarkacen mata ya nufa inda cikin Sauri mai kula da wurin babban mace ta biyo bayan sa cikin girmamawa tana take masa baya . Aydaaannnnn.! Yaji an kira sunan sa na irin mamaki . Cike da Miskilancin sa ya juyo yana kallon wanda ta kira sunan sa . Sarah". Ya furta yana bin ta da kallo , wanda a lokaci guda ya tuno da Jidderh ,don Sarah Ƙawar Jidderh ce sosai ,amma ita ta kasance suna da hali sosai . Ina Jidderh na? Yayi maganan yana kallon Sarah ,wanda ta sakin masa Dariya tana cewa " Bani card din ka zan kira ka ,ina tare da miji na ne , Amma ina maka Albishir da cewa " A da ka rasa Jidderh ,amma a yanzu zaka Same ta , saboda Mijin ta ya sake ta yau kusan Kwana takwas kenan ." Alhmdlh , shine kalmar da Aydaan yayi yana saurin mika ma Sarah Card Din shi ,tare da juyawa , Yana kallon Madam Silvaline tare da cewa " ki Hadomun Kaya Na mata a kawo mun moto ina jira . Okay sir ". ** Shigowa Falon Aydaan yayi ,wanda cikin Sauri Aaliyah ta ƙariko inda yake , Kallon ta yayi yana cewa " She's back to me again". Kallon ban fahimta ba tayi masa , kamin yace " Jidderh t dawo mun ,sun rabu da mijin ta yanzu naji labarin . Shashancin Banza.! Yaji Muryar Ammie ya katse sa daga Bayan sa . Wacce Jidderh? Aydaan ko da mata sun ƙare baxaka taba Auran Jidderh ba , Kaga Aaliyah zaka Aura , har ka manta da cin mutuncin da Iyayen ta suka yi maka ,a lokacin da idanun ka da yarinta ka nace sai Jidderh , amma wani irin tujara ne bai maka ba ,ya ba wanda yake so talaka . Don haka Aaliyah ce macen da zan iya amincewa ka Aura ba Jidderh ba . A tare suka jiyo suna kallon Ammie , Wanda ta cigaba da cewa " Eh kaji me nace maka . Ba zan yarda kuskuren da nayi a baya yakara faruwa ba . Tana faɗin haka ta juya fuuuu tana barin Aydaaannn da Aaliyah a tsaye . Wurgi yayi da ATM card Din sa yana nufar Restroom ɗin shi ,don kansa lokaci guda yaji yana sara masa . Wani irin zabura Aaliyah tayi tare da Fadin " Alhmdlh , Baba Zaka Warke a yau yanzu zan dawo Gida . Saurin sa hannun ta tayi tana daukar ATM card Din nasa tare da fiddo da Wayar ta ,tana Kirar numbern Hajiya Munaya . Hello Hajiya , na samu numbern card ɗin nasa yanzu . Don Allah ki aje mun kudin nan ,yanzu zan taho na amsa ayi ma Baba na aikin nasan zai Warke inshallah . Wow faɗa mun numbern ina jinki ,shi mutum ne mai shegen basira ki sauri ki aje ,ki kwafo....me yasa kika yi shiru baki bata amsa ba har yanzu? Faɗa mata Last digit din ....! Muryar Aydaan taji daga Bayan ta ,wanda Batasan da zuwan da ba ,sakin Wayar tayi tana saurin juyowa tare da kallon inda yake . Shima tsayawa yayi yana kallon ta fuskar sa a sake kaman bashi yayi maganan ba . Jikin Aaliyah ne ya fara Rawa kar² , idanun ta na fara zubo da Ƙwallah . Ke kukan me kike yi? Humm Waye babu lafiya? Baba? To me yasa kika zabi yi masa Aiki da Kudin da kika nemo shi ta haram , kudin da kika sata?. Yanzu Ammie tace kece kadai zata amince na Aure ki , Ina Son Ammie na , Zan kuma Aure ki Aaliyah , Ki sani zan kuma hukunta ki akan abun da kika zo kiyi mun domin baba . Sannan Kuma abu na gaba Jidderh.! Yayi maganan yana ware Lulun idanun sa a saman fuskar Aaliyah da ya gama kacamewa da zufa da Kuka har da majinu .... Murmushi yayi mai fassarori akan Aaliyah n kana yace " Idan ban Auri Jidderh ba , to Aaliyah Auren mu ba zai maki daɗi ba , kin San me yasa? Saboda zan maida Jidderh matata ta Waje....! Cikin Muryar kuka Da kuma Sauri Aaliyah ta katse shi tana cewa " A'a Ni bazan Aure ka ba . Sai kin Aure Ni Aaliyah, Kuma sai na ɗanɗana miki Aya a hannu , Ammie ba zata taba bari na Auri Jidderh ba ,amma kuma Ni bazan bari Jidderh ta kara Aure ba ....Zamu yi Rayuwa tamkar na ma'aurata . To Ni ai bai dame Ni ba , kawai kayi Haƙuri ka bar Ni , Bazan Aure ka ba Yallaɓai . Shiiiii Sai na Aure ki ,ko kiso ko baki So ba........! To akakakaka kakaka ,anan na kawo ƙarshen free page na Wannan littafin SEXXI'ES HOUSE , Shin Aaliyah zata iya rayuwa da Aydaan kuwa ? Babban magana Aydaan jaraba kar ku manta itama Jidderh ga yanda take . Ko me yasa Ammie a lokaci guda tace " Aaliyah take so Aydaan ya Aura? Shin koma koma koma daiii🤔 bari dai nayi shiru chakwakiya na a gaba ...kar ku manta ba muji su waye dangin mahaifiyar Aaliyah ba ,wanda itama kan ta bata san su ba🕊️ . Masu bukatar cigaban wannan littafi zaku biyo wannan hanya Regular payment ₦300... VIP group ₦500... special ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan VTU transfer ne kuyi ta Wannan number 09061466409 . #MAMANTEDDY #MAMANTEDDYCOLLECTIONS #MAMANTEDDYSKINCARE #MAMANTEDDYHAUSANOVELSPANS*Don Allah don darajar Allah ki taimake Ni kar ki fitar mun da Wannan littafi , kema Don Allah kar ki karanta mun Indai baki biyani Haƙƙi na ba , Idan kin karanta baki biyani ba Wallahi keda Allah , Don banga Tsadar shi ba da Zaki kasa cire kuɗi ki saya ,Indai kina iya siyan Data na WhatsApp ,to kam tabbas zaki iya cire ₦300 dai ki saya littafin The Sexxies House ƙaramin group kenan , Vip group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 .* (MMTWA) #This is Mmn teddy ,I'm here to educate, entertain and enlighten my Readers...📚😻 Tsayawa Aaliyah tayi tana bin Aydaaan da Kallo ,ganin Abun take tamkar almara ,wannan kuma Wani irin magana ce Yake mata haka?. Narai narai tayi da ido cike da Karaya da nadama ta fara cewa " Nayi kuskure ƙwarai , Amma kayi haƙuri ka yafe mun , Ban taɓa ɗaukar komai naka ba , Sai a yau nayi yunƙurin yin hakan,duka akan Ɗan Son ganin Wata biyan buƙata nawa ....zan tafi ina So ka manta dani Aaliyah kaman yanda nima zan manta da kai ,dama ban saka a zuciyata ba , Zan nemi Sana'ar da zan yi don ganin Na Wankar da mahaifi na daga ciwon da yake ciki a yanzu ,wata kila Rayuwa ko mutuwa . Wani irin kallon Banza yayi mata sheƙeƙe ...Juyawa yayi ba tare da ya tsaya bi ta kanta ba ,bare ya ɓata yawun bakin sa wurin yi mata Wani Magana . Nufar Sofa cushine yayi yana zama abun sa , hannun sa yakai yana ɗaukar lemun dake gefe tare da kaiwa bakin sa yana fara sha tare da lumshe Lulun idanun sa. Ganin haka yasa Aaliyah juyawa a hankali tana faɗin " Na Barka Lafiya ". Keee.! Ya kira sunan ta ba tare da ya sa idanun sa a inda take ba . A hankali Aaliyah ta juyo tana kallon sa tare da Sauraren me kuma zai faɗa mata a yanzu . Hannun sa taga yasa yana shafa screen ɗin Wayar sa , Juyo mata da Phone ɗin nasa yayi tare da cewa " Kalli nan kamin ki tafi . Numfawa Aaliyah tayi a tsorace don ba tasan hukuncin da Aydaaan zaiyi mata ba ,Wannan yasa ta Ɗago da idanun ta a hankali tana shimfida su akan Screen Ɗin Wayar nasa . Vedio ne ta gani Na Baba gyefen sa Inna Turai sai Nurses mata Guda biyu suna jinyar sa ,Alamu an masa aikin nasa yanzu ya samu lafiya Don har motsa jikin sa taga Yana yi da kan sa . Wani irin Zabura Aaliyah tayi kamin ta ƙariso Gaban sa Da gudu tana zubewa a gaban sa , Yallaɓai Aydaan , Wannan baba ne , Wallahi Abba na ne , Yallaɓai ya akayi haka ? Ya akayi Abba na ya Warke ? . Hummm . Sauke Numfashi yayi tare da aje Wayar a gyefe yana cigaba da Shan lemun sa . Tsayawa Aaliyah tayi tana Fara zubda Hawaye na farin ciki ne ko akasin hakan bata san me zata Kira sa ba . Abba ya Warke Aaliyah.! Amma Yallaɓai Me yasa baka faɗa mun ba?. Shiiiii Yayi maganan yana Saka Yatsar sa A saman laɓɓan sa , Ya isa , badon kowa nayi Wannan Aikin ba sai don Saboda ke Aaliyah , Ina Son ki , Amma ina Son Jidderh na fiye da kowacce Ƴa mace a rayuwa ta . Ina ba Abun da nake So muhimmanci a rayuwa ta , Wannan yasa tun ranan da naganki na tura akayi mun bincike garin ku yobe , Anan na tadda Abba babu lafiya , Wanda nan take nasa aka yi masa aiki da kwararrun likitoci , Wanda da Warkewar Abba yau kusan Kwanaki Bakwai kenan . Nasan Dalilin zuwan ki cikin gidan nan , Munaya.! Wani bugawa Ƙirjin Aaliyah yayi cikin Sauri idanun ta na tsoyayar da Hawaye tace " A'a Yallaɓai .... Shiii Pls babe stop it. Yanzu Ni mijin ki ne , Me Son ki , so ki daina kirana da Wannan Sunan , Ki zaɓa mun mai Daɗi mana😻 . Yayi maganan yana Ɗaga mata gira tamkar babu abin da ya shiga tsakaninsu na saɓani . Wannan Wani irin mutum ne??. Aaliyah ta tambayi kanta cike da ƙara jin mugun Tsoron sa . Aaliyah ". Ya kira Sunan ta yana sauke Numfashi ,kana ya cigaba da cewa " Munaya Na santa ,ta kuma san koni Waye? Amma me yasa ta turo ki bayan tasan ba zaki taba iya damfara ta ba? So Lemme show you something . Yayi maganan tare da Ƙara nuna mata Wayar sa . Vedio ta gani na Hajiya Munaya ,Ɗauke Dumu Dumu a hannun Jami'ai , an saka mata Anƙwa . Innalillahi wai'inna ilaihir raji'un ,Wayyo Ni ....Yi mun shiru ko yanzu na....! Maganan nasa ne ta Ɗauke cikin doka mata Tsawa yana jin zafi a zuciyar sa . I fell in love with you ,tun kan a zo nan ,Wannan yasa ban sa an hada dake an kaiku gidan gyara Hali ba . Kin san me yasa ?. Yayi maganan yana sa hannun sa tare da tallabo Fuskar ta dake kasa ,idanun ta sunyi jajir , hawaye na cigaba da Sauka mata . Tsayawa yayi ƙurr yana kallon ƙwayar idanun ta , You're Sexxy dear ,i love You ,buhhh i love my Jidderh much ,more than you Aaliyah ". Kamin tayi masa magana ne taji yasa Harshen sa yana lasar Hawayen fuskar ta ,wanda jin haka yasa Aaliyah Saurin yin baya har tana buguwa da Centre table . where are you Going now? Babu inda zaki je ,kin shigo gidan Moddibo bakya babu fita har Abada. Me nayi maka Yallaɓai? Don Allah kayi hakuri . Keee Baki mun komai ba , just calm down sweetheart okay?. Na taimaka miki Abba ya Warke yanzu kaman bai wani ciwo ba a rayuwa , bashi da Burin da a yanzu ya wuce ya Ganki , Ni Kuma bazan koma dake ba ,sai kin mun alƙawarin Abubuwa biyu ... kallon sa Aaliyah tayi cikin Sauri Tace ' Yall.... No ki Rani da sunan Lovers ...Darling love , Sweet , Babe , Gasunan da yawa . Shiru Aaliyah tayi masa a sanyaya tace ka faɗa mun mene xan maka yanzu zanyi ,amma don Allah ka kabar Ni na tafi Gida ina Son Ganin Abba na ...! Ta ƙare maganan tana lumshe ido sai kuka sosai har da shashsheƙar ta . Murmushi yayi wanda ta kasa gane manufar shi nayin haka , kana taji yace ' Ba Wani Abu bane mai Wuya , Kin amince Zan Aure ki? Kin kuma yin mun Alƙawarin hakan , Sannan na biyu kimun alƙawarin Zaki sa Ammie ta janye Akan ƙudurin ta ko bayan na Aure ki xan Auri Jidderh." Shiru Aaliyah tayi tana kallon sa , kamin tace " Aini bana Son ka.! Ta ƙare maganan tana masa narai narai da idanun ta . Wani irin yarrr yamm yaji tun da ƙasan sa har zuwa tsakar kan sa . Cikin Wani irin murya yace " Okay to Wa kike So ? Just feel free faɗa mun sunan shi . A hankali Aaliyah ta girgiza Kai kana tace " Babu kowa ,Ni ban soyayya da kowa". Wani Kallo yayi mata kamin yace " Har Ibrahim na Layin ku ba saurayin ki bane ?. Saurin kallon sa Aaliyah tayi tare da nuna mamakin ta ƙarara akan Sanin sunan Ibrahim da yayi. Shi kuma fa? Ya yi maganan yana kafeta da Lulun idanun sa . Cikin Inda² tace " Ni ban taba jin ina Son wani ba sai Abba na.! Kallon ta yayi cike da jin wauta tare da kuruciyar ta yace " Okay ni Kuma Zaki Soni Aaliyah ,ba kaɗan ba Sosai . Kimun Alƙawarin . A hankali ta sunkuyar da kan ta , Ni ka bari na Auri Ibrahim , shine .... It's Okay,ya Isa Ke fa tawa ce, Ko kiso ko ba kiso ba....Daga zarar munyi Aure Kinga Hankali na na can Wurin ta Wajen Wato Jidderh , ke da kanki zaki sami Ammiee ki bata hakuri ta amince na Auri Jidderh ,ta shi kije , a tafi ko?. Yayi maganan yana mata magana cikin nuna wani irin romantic caring tamkar yana magana da yarinya yar 1 year ,kaman Zahra ta ....! Gobe da safe zakuji da Sabon Update na gaba inshallah . #mmtwa📚 #mmtlovers😻 #mmtcollections #mmtramadhankareem🌙. #mmtpalace🕊️ #sexxieshouse *RAMADHAN PROMO.!* Alhamdulillah ,duk kan Godiya ya tabbata ga Allah ,mai kowa mai komai , Tsira da aminci su tabbata ga Sayyadina Muhammad SAW . alhmdlh RAMADHAN na kusanto mu , Ya Allah ka bamu ikon Aiki aiki na ƙwarai a cikin Wannan Wata mai isowa Wato watan RAMADHAN , Ni MMN TEDDY nake sanar da masoya na tare da dukan yan uwana musulmai , Sadaƙa da Zanyi daga Farkon RAMADHAN Zuwa Uku ga Watan RAMADHAN zanyi Rabon Kati wanda zan ɗaura shi a status ɗina , ko ta one Group da zan bude mai suna RAMADHAN Kareem , Badon komai ba zan yi Rabon Wannan kati sai don Albarkacin Wannan Wata mai girma mai kuma daraja , Zanyi Rabon MTN , 9MOBILE , GLO , AIRTEL duka dai 4 network ɗin nan in Allah ya kaimu kuma ya yarda . Ga masu buƙatar samun Wannan PROMO nawa zaku iya tuntubar Numbobin Waya ta gasu ,zan rufe saving contact da Adding a group dina ana gobe RAMADHAN inshallah.... Just charte up via 08081202932 ... Banda kira Don Allah , saboda A online zamuyi komai don haka kuyi magana dani ta Iya WhatsApp ne Ngd , RAMADHAN RAMADHAN....RAMADHAN KAREEM.! Maman teddy taku ce.! 08081202932 Allah ka bamu ladan niyya Amin ,kar a Manta a mawa fiyayyen Halitta Annabi SAW salati Goma Goma don Allah 👏. *Duk Wanda yayi karo da wannan posting shima yayi share Zuwa Groups uku ,don Alfarmar Annabin Rahma mun gode!**#Moddibo's Family* *#Sexxi'es House* *#Gidan ƙwarata return* *Don Allah don darajar Allah ki taimake Ni kar ki fitar mun da Wannan littafi , kema Don Allah kar ki karanta mun Indai baki biyani Haƙƙi na ba , Idan kin karanta baki biyani ba Wallahi keda Allah , Don banga Tsadar shi ba da Zaki kasa cire kuɗi ki saya ,Indai kina iya siyan Data na WhatsApp ,to kam tabbas zaki iya cire ₦300 dai ki saya littafin The Sexxies House ƙaramin group kenan , Vip group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 .* *🌐MAMAN TEDDIE'S* *WRITERS ASSO.📚🖊️* (MMTWA) #We are here to educate, entertain and enlighten our Readers... Ina masu zuwa mun hello maman teddy Ni marubuciya ce pls ki sani a ƙungiyar ki , ko kuma maman teddy ina Son na iya rubutu ban san ƙungiyar da zan shiga don suyi Guiding ɗina ba , So pls This is my new association . Ga masu sha'awar fara Rubutu ko marubuta Wanda basa da ƙungiya , to dama gare ku ga Sabon association na Mamanteddy ,Zaki iya mun magana ta WhatsApp number na 08081202932 yauwa... Albishirin ku masoya maman teddy , a yau min fara Ɗaura maku daya daga cikin Nobels din ta mai Suna ƳAR WAYE.? A YouTube channel namu , me kike jira maza garzaya don ki saurara , it's a Love caring and sympathetic story , ƳAR WAYE.! ga YouTube link namu zaku iya joining https://youtu.be/M0SeeufXge8 sannan kar ku manta Wurin yi mana Subscribe mun gode.! Pans Ɗina na Littafin Sexxies House I'm so sorry please , Vip SPC gobe zamu fara Update sau biyu a rana kamar yanda na saba a ko wani book ɗina inshallah ." Tsayawa Aaliyah tayi tana kallon sa Idanun ta na cika da Ƙwallah . A hankali ta motsa laɓɓan ta tare da cewa " Okay Dama badon Allah kake Sona ba? Dama Ni tuntuni nasan da hakan , nayi maka laifi ba sai ka yafe mun ba?. Wani Irin kallo yayi mata tare da cewa " Anƙi A haƙuran Oya Out.! Yayi maganan yana ɗan Doka mata Tsawa ...cikin Sauri Aaliyah ta fice daga Falon Hawaye na bin Kuncin ta , Hannun ta tasa tana Goge Hawayen dake zubo ma Kuncin ta , kamin ta nufi Ɓangaren Ƴan Aikin gidan . Tun da ta juya ta fita Aydaaan ya kasa Kauda idanun sa daga Hanyar da ta fice , Dafe zuciyar sa yayi dake Harba masa Da ƙarfi kamin ya furta a bayya ne da cewa " Me yasa zuciya ta zaki mun haka? Ina jin tausayin Ta , Ina kuma Son Jidderh , Humm Dan Gyada kafadan sa yayi tare da cewa " Ko meye dai nayi ma kaina Alƙawarin Auren su duka. Miƙewa yayi yana nufar Privacy don ya watsa Ruwa ko zaiji Sanyi a zuciyar sa . Abun da ya faru da Hauwa kuwa bayan Sakin ta da Salisu yayi ,daƙyar ta iya barin gidan ,don har yamma ya fara sannan ta saka mayafi tana ficewa daga Gidan tare da nufar Layin su don ta koma gidan mahaifin nata don bata da inda zata je da ya fi mata nan . *** Assalamu alaikum Ta yi Sallamar a sanyaya jikin ta a mace ganin Baba da tayi da Buta yana Alwala alamun zai tafi masallaci . Umma ne ta fito daga Madafi hannun ta Ɗauke da muciya alamun talge ta gama . Tsayawa cak tayi ganin Hauwa da tayi kaman kuma yanda shima Baba yayi mutuwar zaune . Don shi a kullum gani yake idan Hauwa ta Rasa Salisu to bazata taba samun mijin Aure ba , a cewan sa maza yanzu basa Aure sai lalata da mata a haka suke karar da Rayuwar su cikin aikin alfasha , Wanda Azaban shi na Wurin mahalicci tun a duniya zaka fara ganin abun da ka aikata ,zaka girbi Abun ka . Wani irin ƙaƙari yayi kamar tari zai shake sa , cikin Wani irin murya ya ce " Hauwa? Me kika zo yi da Wannan yammacin Ana Kirar Sallah?. Eiyee.? Ya kuma maganan cike da Tsawa da kaguwa da yayi kan yaji lafiya.! A hankali Hauwa ta sinne kanta ƙasa , hawaye na fara zubo mata , Baba Ƙaddara ce.! Ƙaddara? Ya maimaita maganan yana ajiye butar hannun sa tare da miƙewa Tsaye ,me kike nufi ? Faɗa mun Sakin ki yayi ne shi Salisun?. Eh Baba ". Innalillahi wai'inna ilaihir raji'un , Shikenan dama kin fi so ki rinƙa kaikawa Tsakanin Ni da Mahaifiyar ki muna haɗa kafaɗa ,haka kike so to dawo ki zauna . Hauwa kin mawa kan ki sakiyar da babu Ruwa , Haba Hauwa Allah ya baki namiji kamar Salisu ....Umma ne tayi Saurin katse shi tare da cewa " A'a Malam ,Hauwa fa tana Hakuri da Salisu , ya nuna baya ra'ayin ta to ya zata yi , Ga Hauwa babu makusa ,amma ace Salisu ya sake ta , Kai Wannan yaro yaci mana mutunci , wallahi sai Allah yayi mana sakayya tsakanin mu da shi ....duk hawalar da ya ....ke Ya isa da Allah." Baba ya katse Umma cikin nuna ɓacin Rai . Dama kema ai bakya ganin Laifin yar naki ko kuwa me zata yi ai ke bakya gani . Ban da dama ba Ƙaunar Salisu take yi ba , da ya sake ta ko ya fara banbami ba sai ta zube ƙasa ta basa Haƙuri ba?. hakuri malam? Hakuri fa kace? Umma tayi maganan tana kara jajanta wa kamin tace " Wallh malam Ni na fara zargar Wani Abu tsakani ka da Wannan yaron Salisu haba , me ya rage game da Hauwa? Bayan cutan yunwa , wallahi ina da tabbacin Hauwa har ciwon zuciya ta na dashi . Ke da Allah tashi bar kukan nan ki wuce Ɗaki ki cire Wannan mayafin , Ko kashe kan ki zakiyi akan Ɗa namiji? Wuce Ni da Allah , Allah ya baki mai ƙaunar ki ,cida sha da sutura kar ya yanke maku har Abada . A hankali Hauwa tasa ƙafa tana shigewa Ɗakin Umma , saboda Tsaban tashin hankali ko gaban ta bata gani dakyau . Juyawa Baba yayi yana cigaba da banbami da faɗa , yana cewa " Ai kuma Hauwa shikenan keda Aure sai dai kiga Anayi . Tun da kika rasa Salisu yaron kirki ɗan manyan mutane Wallh kin yi Asara . Aje Muciya Umma tayi tare da nufar Ɗakin ta don ta rarrashi Hauwa ,don ta lura sam ba a hayyacin ta take ba . *** *Moddibo's Family* Ɓangaren Aaliyah kuwa tun bayar ficewar ta daga Part Ɗin Yallaɓai Aydaan ,ta tattara kayan ta ba tare da kowa ya sani ba ta gudu daga Garin Lagos zuwa Yobe , Don garin su ta koma da Yammaci ta sauka a gida . A soron Gidan su ta tsaya sam ta kasa shiga saboda Tsoron Inna Turai da kuma a yanzu ya zata amshe ta . A haka har Gari ya fara duhu magriba tana fara Wucewa . Motsin shigowa soron nasu da taji ne yasa ta zabura tana miƙewa daga Tsugunon da take a ƙasa . Abba ne da ya dawo daga masallaci ya dallara Haske n fitilan sa tare da cewa " Waye ne anan wurin?. Jin Muryar sa Inna Turai dake Tsakar gida tana Aikin abincin dare yasata Saurin ƙarikowa tare da cewa " me ya Faru ? , Tayi maganan dai dai Abba na Haske fuskar Aaliyah... Aaliyah Suka ambata Sunan.....! #MMN TEDDY🧸*Don Allah don darajar Allah ki taimake Ni kar ki fitar mun da Wannan littafi , kema Don Allah kar ki karanta mun Indai baki biyani Haƙƙi na ba , Idan kin karanta baki biyani ba Wallahi keda Allah , Don banga Tsadar shi ba da Zaki kasa cire kuɗi ki saya ,Indai kina iya siyan Data na WhatsApp ,to kam tabbas zaki iya cire ₦300 dai ki saya littafin The Sexxies House ƙaramin group kenan , Vip group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 .* *🌐MMT'S* *WRITERS ASSO.📚🖊️* (MMTWA) #We are here to educate, entertain and enlighten our Readers... Ina masu zuwa mun hello maman teddy Ni marubuciya ce pls ki sani a ƙungiyar ki , ko kuma maman teddy ina Son na iya rubutu ban san ƙungiyar da zan shiga don suyi Guiding ɗina ba , So pls This is my new association . Ga masu sha'awar fara Rubutu ko marubuta Wanda basa da ƙungiya , to dama gare ku ga Sabon association na Mamanteddy ,Zaki iya mun magana ta WhatsApp number na 08081202932 yauwa... Albishirin ku masoya maman teddy , a yau min fara Ɗaura maku daya daga cikin Nobels din ta mai Suna ƳAR WAYE.? A YouTube channel namu , me kike jira maza garzaya don ki saurara , it's a Love caring and sympathetic story , ƳAR WAYE.! ga YouTube link namu zaku iya joining https://youtu.be/M0SeeufXge8 sannan kar ku manta Wurin yi mana Subscribe mun gode.! Morning Update🕊️ "Aaliyah Su duka suka Haɗa baki Wurin Kirar Sunan Aaliyah ,wanda tayi zumbur tana Wurwurga Idanun ta cike da Tsoron Abun da zai kai ya kawo . Shiru Abba yayi ,yayin da Inna Turai ta fashe da Kuka mai tsuma zuciya tare da Jin matsanancin nadama . Abba ne yayi magana cikin Sanyin murya da Son Ganin ya Ƙwantar mawa Aaliyah da Hankali yace" Aaliyah mai yasa Zaki zauna A soron gida , baki shiga Daga ciki ba ? . Malam nine na sa Aaliyah yin hakan , tsoron shigowa take ji a tunanin ta har a yanzu nice Turai da ta sani... Aaliyah nayi nadama ,ki yafe mun kan Abun da nayi miki ,nasan na Wahalar dake na kuma azabtar dake a rayuwa , Amma a sanadin ki yau gashi Mahaifin ki ya samu lafiya , Sanadin ki muke cikin Wannan Rufin Asirin , Aaliyah taho na nuna miki Wani Abu .! Inna Turai tayi maganan tana kai hannun ta tare da kamo na Aaliyah wacce ta tsaya ta saki baki ta kalli Abba ta kalli Inna Turai . Cikin gidan suka shiga inda Hasken Fitilar Nepa ya haska Tsakar gidan. Wata matashiyar mata ta gani wanda a shekaru zata kai 35 zuwa sama ,sai kai kawo take tsakanin kitchen Da Ɗakin Aaliyah kamin ta bar Gidan . Larai Ga Aaliyah na Ta Dawo.! Inna Turai tayi maganan cike da jin dadi fuskar ta dauke da matsanancin Farin ciki na ganin Aaliyah . Allah Sarki Aaliyah kene da Saukar yamma ? To shiga Ɗaki yanzu za'a Sauke Abincin dare a kawo miki naki . A'a A dai sa mata Ruwa ta fara watsawa Tukun na . Cewan inna Turai tana maganan tare da Kallon Aaliyah ,Wanda ita sam ta rasa Gane inda Maganganun nasu duka ya dosa . Murmushi Larai tayi kamin tace To bari na Haɗa A electric stove Sai na Ɗaura mata a Ga Nepa a sun kawo yan Albarka . Ta ƙare maganan tana nufar madafin tsakar gidan . Inna Turai ne ta riƙo Aaliyah da ta tafi duniyar Tunanin Wacece Kuma Larai , me take yi a cikin gidan su?. Ɗakin Inna Turai Suka nufa Har da Abba , Wanda yau yafi masa ko wacce Rana jin Dadi a rayuwar sa ,tabbas Aydaaan ya cika ɗan halal babu Abin da zamuce dashi sai dai Allah ya saka masa da Alheri . Abun da Abba ke faɗi kenan tamkar mai sambatu . Juyowa Aaliyah tayi cike da Mamaki kamin tace " Abba wai kaine ka samu lafiya ? Allah Alhmdlh ." Ta furta kalmar tana rintse ido sai Hawaye ,dama ita kuka bai mata Wuyan zuwa . Abba A ina kasan Aydaaan?. Kamin Abba ya mata magana ne Inna Turai ta amshe ta da cewa " Aydaaan ya gama mana komai Aaliyah , Aaliyah har abada ki kasance yar Halal wurin biyayya ga Aydaaan , baki da Abun da zaki saka mishi dashi ,don ya gama miki Komai a rayuwa . Shine yazo ya kwantar ma Mahaifin ki da Hankali a rana Daya ya sanar mana cewa " Kina Gidan su aikatau ,kuma bayan nan shi ya dauki duk Wani nauyin aikin Mahaifin ki , a kayi masa komai ya samu lafiya . Ina kuma zaune ya kawo Larai mai tayani aikin gida ,nasan baki san ta ba . Aaliyah don Allah ko bayan ba Ran mu kar ki mawa Aydaan Butulci domin baki da masoyin da Akaf rayuwa yake son ki ,da Son ganin farin cikin da ya Wuce Aydaan . Saboda ya taimaka kwarai akan Mahaifin ki damu duka . Shiru Aaliyah tayi tana tunanin furucin ta akan Aydaaan , ( Nace ina Son ka ne? ,Ni bana Son ka ,don Allah ka yafe mun kan Abun da nayi maka ,sai na tafi). Rintse ido Aaliyah tayi tana jin Zafin maganan da tayi masa , wani irin kuka ta saki mai ban tausayi tare da jin tausayin Aydaaan ɗin ya kamata , a zuciyar ta ne ta fara cewa" Yana nan yana kula da iyaye na ,amma Ni a daidai lokacin da nake neman faraga na wani Abu duka don naga karshen nasa Rayuwa , Kaico Na Ni Aaliyah." Kuka take yi Sosai tare da zama tana aje koman ta . Rungume ta Inna Turai tayi itama tana share ƙwallahn dake zubo mata . Aaliyah kiyi hamdala ki gode mawa Allah , da Allah ya baki masoyi kaman Aydaaan , Ina kuma neman Afuwan ki akan Abubuwan da nayi miki a rayuwa . Inna Inna..." Aaliyah ta kira Sunan Inna Turai har sau biyu kamin ta girgiza Kai tana cewa " Inna Ina Son ku duka , dai dai da rana Daya Ban taɓa riƙe ki a zuciya ta ba , na Dauke ki tamkar Ummana , Inma kin mun Wani Abu na yafe miki Inna , nima ki yafe mun Don Allah . Jan Ajiyar zuciya Inna Turai tayi tana furta Aaliyah baki taba mun komai ba na ɓacin rai , Aaliyah na gode na gode kwarai . Alhmdlh Allah kenan , Ko mai yayi zafi dama maganin shi Allah ,yau gashi Allah yakara hada mun kan gida na , Addu'ar da na dade ina yi ,yau gashi Allah ya amsa . Abba yayi maganan tare da daga Hannun sa sama yana mai godiya ga Allah . Murmushi duka suka yi ,kamin Aaliyah tace " Inna To ita Larai a ina take? Kuma me take yi ,yanzu tun da na dawo ita sai ya koma gidan su. Murmushi Inna Turai tayi tare da cewa " Ai Aydaaan ke biyan ta kudin aikin ta , sannan har abincin da muke ci ,Kinga Dakin can na ki na da ,ciki yake da kayan abinci duka shine ya zuba . Innalillahi wai'inna ilaihir raji'un , Inna Aydaaan ɗin? To Wa ya sashi? Inna don Allah Ace masa yazo y kwashe kayan sa ,saboda Bama bukata Ni zan cigaba da kokari a cikin gidan mahaifina ,bana bukatar Taimakon sa . Tsayawa Duka suka yi suna kallon ta na mmkin wannan magana na ta. Inna ne zata yi magana sai Abba ya daga mata hannu Alamun ta dakata . Okay Aaliyah yanzu ki huta zuwa Safe Zamiyi magana. To Abba ". Tayi maganan tana kallon Abba da ya mike yana cewa " Turai ina Son magana dake . Miƙewa Inna Turai tayi tana cewa " Tom malam . Bin bayan Abba tayi tana cewa " Aaliyah ina zuwa. Bayan fitan su ne Aaliyah ta tsaya shiru tana Tunanin me Aydaaan ke nufi Da ita da Rayuwar ta? Yace baya Son ta ,amma me yasa yake mata hidima? Sannan yace Yana da Wanda yake So Jidderh , to me yasa yake son kuntata ma Rayuwar ta? Haushi ne ya kama Aaliyah a hankali ta furta , Wallh ba zan yarda ba , haƙar ka bazata cimma Ruwa ba ,kaje ka Auri Wanda kake so , Tuno da maganan sa yasa shi cewa " Oh Yanzu na tuna ,yana son Aure na ne ,don ya cutar dani akan Abun da nayi yunƙurin yi masa. To ba zan yarda ba , ba kuna zan Aure sa ba . Ta ƙare maganan tana cuno bakin ta gaba cike da Tsiwa da yarinta . *** Bayan ya gana Training kaman yanda ya saba duk safiya , Kai tsaye Bedroom Ɗin sa ya nufa Don ya sha Cofee kaman yanda Aaliyah ta saba tanadar masa ,dama duk Wani mai aiki na cikin Wannan gidan. Idan ya sha Cofee ya watsa Ruwa kamin daga Bisani ya shirya sai ya wuce Asibitin sa. Nufar Can sofa yayi yana goge zufan Jikin sa da Towel ,ganin Wurin Empty yasa Aydaaan yin shiru cike da mamaki , ina Aaliyah ? Me yasa bata zo Wurin sa ba jiya da Dare ?. Sauke Ajiyar zuciya yayi tare da girgiza kan sa ko tunanin me yayi Allah masani ,sai kuma ya juya yana nufar Toilet. Da kan sa yayi komai ,aka sin da baya Da komai Aaliyah ke yi masa. Mintuna sha biyar ya fito ɗaure da Towel a kugun sa ,don bai tsaya saka rigar Wanka ba . Komai sauri² yayi shi kamin daga Bisani ya kammala cikin shigar Suit din sa baƙaƙe yana nufar Part ɗin Ammie" . Saukowa Ammiee take daga Up stairs hannun ta na dafe da Ƙarfen Stairs Ɗin . Sanye take cikin Lace dark blue Wanda yayi matuƙar mata ƙyau , Abun ka ga Cikakkiyar Hausa Fulani. Wuyan ta kuwa da hannun ta Babu Hasken abun da kake Gani sai Na Gold . Saukowa take a hankali cikin Salɓi na Fulani tare da ƙariko tsakiyar ƙayataccen Falon ta . Aydaaan.! Ta kira Sunan shi cikin mamakin ganin sa da wannan lokacin , don tasan ko breakfast baiyi ba . Ammiee Ina Aaliyah take? Ta dawo nan ne da aiki? . Aaliyah Kuma? Ammiee tayi maganan tana masa kallon Rashin fahimta . Humm sauke Numfashi yayi tare da saka Hannun sa yana sosa Sumar kansa kamin yace " Sorry Ammiee ,An tashi lafiya.? Murmushi Ammiee tayi tana masa kur da ido ,tana fahimtar Abubuwa da yawa game dashi akan Aaliyahn . Aydaaan Aaliyah fa ka tambaye Ni? Kaman ta na baka ita amana ce ,ko bayan Raina ? . Wani irin bugawa Ƙirjin sa Yayi ,yana Ɗago da Lulun idanun sa yana Sauke su a na Ammiee da itama shi take kallo . Ammiee wai Aaliyah bata anan tare dake?. Ya kuma tambayar Ammiee cikin Wani irin yanayi , Where is she Go? Ina ta tafi ne?. wani irin kallo Ammie ta yi masa kamin tace " Ban gane ba , ina Aaliyah take ? Ai na barku tare jiya? Me kayi mata?. Nothing Ammiee , ban mata komai ba . But I'm coming now. Yayi maganan tare da juyawa cikin Sauri yana ficewa daga Falon Ammiee tare da.........! *Mamanteddy🧸**Don Allah don darajar Allah ki taimake Ni kar ki fitar mun da Wannan littafi , kema Don Allah kar ki karanta mun Indai baki biyani Haƙƙi na ba , Idan kin karanta baki biyani ba Wallahi keda Allah , Don banga Tsadar shi ba da Zaki kasa cire kuɗi ki saya ,Indai kina iya siyan Data na WhatsApp ,to kam tabbas zaki iya cire ₦300 dai ki saya littafin The Sexxies House ƙaramin group kenan , Vip group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 .* Night update🥱 Nufar Farfajiyar Gidan kan sa tsaye , Don mun kuwa tabbas yasan Tun da Yau Aaliyah bata taho Part Ɗin sa ba to Bata yi kwanan gidan Moddibo's Family ba . Shi mutum ne marar Son damu da damuwa ,Wannan yasa Aydaaan Ɗaukar Moton sa yana dakatar da Drivern sa ,don a yanzu zaifi samun sukunin Ganin shi da kan sa yayi driving har ya isa Garin Yobe . To mu sai dai muce Allah ya kaisa Lafiya ". ** Tun Safe Aaliyah ta fara Aikin ta ,tana kimtsa gidan tare da Ayyukan cikin gidan , Komai ganin sa take tamkar Sabon Rayuwa , musamman Yanda Inna Turai duk tayi nadama ,sai nan nan da ita take yi . Bayan sun kammala Karin kumallo , Nan Aaliyah ta Dauki Jug Ɗin Kunun gyaɗan da suka sha da sauran plastic Cups tana Ficewa zuwa Wajen Tsakar gidan dasu don ta Ɗauraye . Inna Turai ne ta fito tana kallon Aaliyah tare da cewa " Aaliyah wai bakya gajiya da Aiki ? Da kin huta tun sassafe kika fara Aikin har yanzu kusan ƙarfe Goma baki huta ba . Ɗago da Narkakkun idanun ta tayi ,wanda a kullum suke tamkar Ruwa ya kwanta a cikin su ... Murmushi tayi tana kallon Inna Turai kamin tace " a'a Ina , wannan ai ba wani Aiki bane ba. A'a Aaliyah da dai kin huta , don Allah idan kin gama Wannan aikin kibar Larai ta cigaba haka nan . To Inna Aaliyah tayi maganan kamin cikin Sauri don sai a yanzu ta ankare da babu Su Hajara a cikin gidan wato ƴaƴan Inna Turai da ta kawo su na gidan tsohon mijin ta ...Inna Wai Ni kuwa nace " Ina Su Hajara ne? Tun juya Bamu hadu ba ." Dakatawa Inna Turai tayi daga Tafiyar da take yi ,kamin ta juyo tana kallon Aaliyah , Allah sarki Aaliyah kenan , Fara mai farar Aniya ,ina jin Dadin kasancewar ya ta a yanzu . Murmushi Aaliyah tayi tana cigaba da Ɗauraye Jug ɗin kamin tace " Inna Suna ina ?. Nisawa Inna Turai tayi tare da cewa " Sun koma gidan uban su , Ai a ganina ɗa zaifi Samun Tarbiyya a tsakanin mahaifin sa , Wannan yasani mai da su gidan mahaifin su ,saboda ina so naga Sun zama mai tarbiyya hankali kamar ke Aaliyah ". Tsayawa Aaliyah tayi tana kallon Inna Turai don sam hakan bai mata dadi ba . A'a haba Inna,don Allah su dawo ,wallahi Gidan naji babu daɗi yau dana ga ban gansu ba . A'a Aaliyah ki kwantar da Hankalin ki , Su Hajara zasu zo su ganki ,amma fa ba zasu zauna ba , saboda kinji dalili na dana Faɗa miki a baya ,kiyi Hakuri kinji ?. Gyaɗa Kai Aaliyah tayi a sanyaya tare da cewa " To Inna Ki aika su zo yanzu . Murmushi Inna Turai tayi har tana Ɗan Darawa kamin tace " To Aaliyah Babu damuwa , Saura ma kwana nawa ne ki tafi Ɗakin mijin ki ai dole suzo kuga Juna . Inna Turai ta ƙare maganan tana nufar Ɗakin Dabbobin ta ,inda take kiwon Tumakai . Da ido Aaliyah ta bita kan ta na kullewa ,don ta kasa fahimtar inda Zancen Inna Turai ya dosa . Bayan ta kammala Wanke wanken nata ne ta juya tare da Ɗaukar tsintsiya tana Fara Share Dattin Tsakar Gidan . Larai ne ta fito daga Ɗakin Aaliyah inda tayi mata Magaji da shi , tana Ɗaga Hannayen ta Sama tare da furta kalmar La'ilah ha'illallah kamin ta waiga tana hamma na tashin mutum daga Barci . Aaliyah Aiki kike yi haka? . Eh Inna Larai An tashi lafiya? . Murmushi Larai tayi tana washe baki tare da cewa " Lafiya kau Ɗiyar Albarka . Kin ma gama komai na Gidan ?. Eh Inna Larai , Kunun ki da komai na karin ki yana Ɗakin Inna na aje can , saboda kar na tashe ki yasa na kai miki can . Allahu Akbar , Aaliyah Aaliyah....Larai ta ambaci Sunan Aaliyah tana jin dadin Abubuwan da tayi , Gaskiya mijin ki ya dace . Humm To Barka da Fitowa Larai , yau Kinga an kammala Aiki shi yasa kike ta wannan zuban naki . Su kaji Muryar Inna Turai daga Bayan su . Dariya Larai tayi tana cewa " ai Gaskiya na ji dadi ,yanzu nayi na rana da dare ,da kuma Sauran Aikace aikace Gidan . mashaallhu haka ake So . Assalamu alaikum ". Suka ji bakuwar Muryar sa ,cikin dakiyar murya wanda daga ji kasan Arrogant ne , yayi Sallamar . Cikin Sauri duka suka juyo yayin da Inna Turai ke amsa masa Sallamar cike da Faɗaɗa Fara'ar ta . Larai kuwa Ƙasa tayi tana zubewa tare da gaishe da Aydaaan , wanda idanun sa ke cikin ɓakin Space . Ɗagowa Aaliyah tayi cike da mamakin ganin sa a wannan lokacin , hannun ta na rike da tsintsiyar yayin da zuciyar ta ke har ba mata da ƙarfi . You?. Tayi maganan a sarari wanda a tunanin ta a zuciyar ta tayi shi . Yeah nine My wife Kinyi mamakin ganina ne? I just surprise you ... Tun da haka ake tafiya , Inna yana da kyau mata ta tafi unguwa ba tare da ta sanar mawa mijin ta ba?. Sakin baki Aaliyah tayi tana mamakin wannan salon shaharan nasa . Abun da ya kara bata mamaki bai wuce yanda Inna Turai tayi dariya ba tana cewa " Aydaaan shigo ciki ,yau bakin Safe muka yi ne?. Tsayawa Aaliyah tayi tana kallon sa har ya shige Dakin Inna Turai , kansa tsaye ,alamun ya saba shigowa gidan ba bakon sa bane ba . shiru Aaliyah tayi tana kasa motsa ko dan yatsar ta ,kamin taji Muryar Larai tana cewa " Aaliyah muje ki gaida Sir Aydaaan . Wani iri kallo ta yi ma Larai ,hankalin Aaliyah duka ya gama tashi . Aje tsintsiyar tayi tare da shigewa Ɗakin ta ,inda Larai ta fito. Cike da Rashin fahimtar wani Abu Larai ta nufi Dakin Inna Turai don ta gaisar Da Yallaɓai Aydaan Moddibo . Kusan mintuna Goma ya ɗauka suna dan taba fira da Inna Turai , Don shine me zancen yanda kasan bashine wannan miskilin mutumin ba ,kayi masa magana sai yafi minti biyar sannan ya baka amsa idan yaga dama kuma yaso ,idan bai so ba haka zai bar ka a tsaye kaman marar nayi . Inna Turai ne ta kalli Larai tare da cewa " Ina Ita Aaliyah din tazo ta gaishe da Aydaaan mana.! Cikin Sauri Larai tace " Ina tunanin tana Ɗakin ta ne . Ok don Allah kira ta su gaisa . Yunkurin miƙewa Larai tayi dai dai Aydaaan na cewa " A'a Inna ,yanzu bari zanje da kaina gurin ta laifi nayi mata shiyasa bata zo ba . Amma bari na rarrashe ta da kaina . Tsayawa Duka suka yi baki sake suna mamakin wani irin makahon So Aydaaan ke yi ma wa Aaliyah haka ? A haka har ya fice daga Ɗakin yana nufar Ɗakin da Aaliyah take . Inna Turai ne ta kalli Larai tare da ce mata " Larai Wannan me kika fahimta da hakan ?. Murmushi Larai tayi tare da cewa " Gaskiya Aaliyah nada Saa' , Wallh kuma Aydaaan na mugun mahaukacin Son ta , wanda shima bai son yana yi ba . Sauke Numfashi Inna Turai tayi tare da numfasawa tana cewa " Alhamdulillah. Tagumi Aaliyah ta sa tana zaune , duniyar tayi mata Ɗuff , kaman A mafarki taji an budo labulen cikin Muryar sa Wanda yake urin ta ,tare da jin mutuwar jiki taji yana Sallama . Kasa amsawa tayi , saboda jikin ta dake rawa kar³ . A hankali ya budo labulen yana shigowa , Tsayawa yayi yana bin Ɗakin da kallo , tun da yake a rayuwar sa bai taba ganin ɗakin talaka irin wannan ba . Katifa ne sai ledar tsakar ɗaki ,sai akwatin ta da Ghana most go . Komai dai cikin tsafta . Hummm Sauke ajiyar zuciya yayi tare da cewa a zuciyar sa ,a haka kuma suke iya Rayuwa?. Kauda tunanin zuciyar sa yayi yana watsa mata Lulun idanun sa tare da cewa " Ke a haka zamuyi Auren , mata na Tsoron mijin ta? . ɗago da Sexxy eyes Ɗin ta tayi tana kallon sa ,wanda yasa shi jin wani irin yarrr tsikar jikin sa na tashi . Aaliyah come and Hug me please , zanji Dadi idan kikayi mun haka . Ina cikin Wani irin yanayi wanda ban san me zance miki ba kin dai sani ba? Ya ƙare maganan yana mata Wani irin kallo , na nuna jaraba da feelings Din shi a kan ta . Saurin miƙewa Tsaye Aaliyah tayi jikin ta Ko ina Rawa yake yi . ganin yanda yake ɗigar zufa da gani tasan komai ka iya faruwa yasa ta saurin cewa ' Yallaɓai an iso lafiya?. Girgiza kan sa yayi tare da cewa " Ba Wannan na ce miki , nace ki taho ki Rungume Ni , haka zamu na yin a duk lokacin da muka yi missing junan mu . Wani irin kallo Aaliyah ta masa , bakin ta har Rawa yake yi , daƙyar ta iya cewa " A'a Gaskiya Ni ban saba haka ba . Ni kuma na saba , meye Hugging? Kawai saboda kinyi Hugging nawa shine Wani sabo da rashin shi . Kar ki manta Ni mijin ki inshallah . Kuma ba zan Nan ba sai kinyi Hugging ɗina , ko ki zo kiyi kissing labɓan na sannan kice You miss me!. All this is for What Aydaaan? Meye haka nan fa gidan mu ne? Meye kake kokarin yi? . Okay tsoro kike ji? Idan tsoro kike ji Ni sai nayi Hugging din ki kuma nayi kissing and so? Hum sai mene kuma?. A'a Don Allah kar ka zo ,Ni dai ba haka nake ba . Murmushi yayi tare da cewa " Ni kuma haka nake . Baya ta fara yi tana shirin haduwa da jikin bango ne ,ganin yanda shima yake biyo sahun ta idanun sa tsakarka babu kunya ko alamun tausayawa ya risina . Kuka Aaliyah ta fara tana cewa " Wallahi ka taba Ni zan yi maka ihun ƙwarto.! To sai mene? Bashi zai hana Ni na fasa ba . Don Allah kar ka mun hakan ? Kin amince zaki Aure Ni A sati biyu ? Cox na kosa naji Ni tare dake ,ba kuma zan iya wuce wannan lokacin ba . Kin amince ? Idan baki amince ba ,kullum zan rinka zuwa Yobe ,kuma romance ɗin ki zana dinga yi don naji daɗi ,kema a sannu zan sa ki fara jin wannan .....Wayyo Ni Aaliyah don Allah ka rabu dani . Okay let you see something here.! Kamin tayi yunƙuri ita dai taji ya riƙo ta ne yana mannata da jikin sa tare da haɗe bakin sa da nata yana Wani irin Tsotsan laɓɓan ta tare da ɗan ciza mata a hankali . Wani irin kokarin kwatan kan ta take yi amma ta kasa . Ihun ma ta kasa yi sakamakon danne harshen ta da yayi da nasa . Numfashin ta ne yaji ya fara Ɗaukewa Wannan yasa shi zare bakin sa daga nata yana numfasawa tare da kallon ta ,inda itama ta saki ajiyar zuciya mai karfi . Yanzu fa kin amince ko na cigaba....! Yanzu zamu fara littafin SEXXI'ES HOUSE , labarin yana ga Auren Aaliyah da kuma Aydaaan ya abun zai kaya zai kuma kasance ? Me ne ne xaya Faru..? Mamanteddy taku ce!*Don Allah don darajar Allah ki taimake Ni kar ki fitar mun da Wannan littafi , kema Don Allah kar ki karanta mun Indai baki biyani Haƙƙi na ba , Idan kin karanta baki biyani ba Wallahi keda Allah , Don banga Tsadar shi ba da Zaki kasa cire kuɗi ki saya ,Indai kina iya siyan Data na WhatsApp ,to kam tabbas zaki iya cire ₦300 dai ki saya littafin The Sexxies House ƙaramin group kenan , Vip group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 .* Morning update 🕊️ Ja baya Aaliyah tayi tana ƙara yin ta zara da jikin sa . Okay na Gane ,baki Amince ba kenan? Yayi maganan yana yo kan ta tare da Ƙara kai hannun sa yana ƙoƙarin riƙo ta . Zan maka ihun Ƙwarto Wallahi. Go ahead Kiyi mana na hanaki ne ? Tun da ba zaki amince ba ,Ni ma ba zan daina yi miki ba , A wannan Karon ji tayi ya fizgota tana Faɗawa Jikin sa , Hannun sa yasa yana Rufe bakin ta da ta bude tana shirin sa masa ihu....Wani irin kallon ido cikin ido suke mawa juna , ita tana yi masa Kallon ne a tsorace ,yayin da shi kuma yake mata kallon cikin matsanancin So Da Sha'awar ta. " Motsi ta kasa yi sakamakon Tunda rumfar da yayi mata da faffaɗan ƙirjin sa ya rufe ta rufff , Hannun sa yasa yana yaye Rigar jikin ta sama tare da bin Albarkatun ƙirjin ta da Kallo , Saurin lumshe ido yayi tare da cizar laɓɓan sa , Yayin da yake jin Sandar girman sa na Wani irin miƙaaa . Ido Aaliyah ta Ƙwalalo cike da Firgici tare da tsoro ,kamin taji yasa Hannun sa yana cafkar Nonon ta yana fara lailaya su tare da murxa mata saman nipples ɗin ta ,wanda suke fi komai tafiya masa da Hankali tare da tada masa da wani irin mugun Sha'awa . Hawaye ne suka fara bin Kuncin Aaliyah ,so take tace masa ta amince da maganan sa ta farko , duka don ya Rabu da wannan shaharar da yake mata ,amma kuma ina ya rufe bakin ta ,babu bakin da zata yi masa magana . Wani irin gantsare masa tayi jin yanda yake murzasu tare da sa harshen sa yana lasar Ƙasar Breast ɗin nata zuwa Sama yana Fiddo da harshen sa tare da kama Nipples Ɗin ta yana Wani irin Tsotsan mata tamkar yaron goye . Girgiza kan ta take yi hawaye na zubo mata ta kasa yi masa magana duk da yana jin ta, tana yunƙuro Amma riko Ɗaya yayi mata ta kasa aiwatar da komai nata . Jin yanda Feelings ɗin sa ke ƙara tsanan ta masa yasa shi sa Hannun sa yana ƙoƙarin Dire Zanin Dake jikin ta . Don idanun sa sun fara Rufewa ,burin sa kawai yaji sa a nakiyar daɗin ta . Hawayen idanun ta ne suka dakata da Ƙwanranya mata , Hannun ta na makyarkama na tsoro da Firgicin mai yake shirin mata . Gani tayi ya Ɗago da Lulun idanun sa da suka sauya kala zuwa Jah yana furta mata tare da tambayar ta " Are you virgin? . Cikin Sauri Gumi na zubo mata na azaba ta Ɗaga masa kai ,Hawayen idanun ta na cigaba da tsiyaya ma Kuncin ta . Wani irin huci ya Sauke mai ƙarfi yana Sa hannun sa tare da Saukar mata da Rigar nata . Hannun sa ya daga Daga bakin ta da ya rufe mata . Juyawa Yayi ba tare da ya kalle ba yace " zan Aiko miki da Saƙo idan na fita , yanzu zan koma Take care of yourself". Kasa masa magana tayi har ya fice don jikin Aaliyah ko ina Rawa yake yi har inda Batasan yana rawa ba saboda Tsaban tashin hankali ,da zallar tsananin iskancin da ta gani a ƙwayar idanun Aydaaan ". Bayan ya fice ne taja da baya a hankali tana faɗawa saman katifa tare da fashewa da kuka ,cewa take a zuciyar ta " Ina Tsoron Halin Aydaaan , tun yanzu nida ba matar sa ba ,ga yanda yake mun , to inaga Yaga na zama mamallakiyar sa ? Lumshe ido tayi tana tuno da ɗaya bayan ɗaya Yaran Gidan Moddibo duka tijararru ne kuma Harijai mazinata . Wayyo Ni Aaliyah wani irin masifa ce ta hado Ni da Aydaaan?. ** A babban Falon Hajiya Barmani Wato kakan Su Aydaaan wanda ta haifi duka Wa'annan manyan Attajiran Iyayen nasu da kuma jikoki Aaman Aydaaan da sauran su duka zaune a tsakiyar Falon ... Gyefe guda su Ammiee ne Momy Rahina da Sauran iyayen su mata , a takaice karkatakaf yaya da iyayen ne a wannan Wuri . Saurin kutsa kai na nayi don tun daga nesa ina kallon Wannan zaman nasan da akwai Wata Abu a kasa . Muryar Hajiya Barmani ne ya katse kowa na Falon a inda take cigaba da cewa " Kun San fatan mu duka a kan ku , iyayen ku na da buruka akan ku , wanda ba komai bane ba face Auren Gida da zamuyi maku muke da fata da kuma burin ganin anyi hakan . Alhamdulillah, Wannan yayi dai , Yanzu zaku iya faɗa mana ra'ayoyin ku akan Hakan? Cewan Daddy da Sauran Yan Uwan nasa ,suka yi maganan suna kallon Su Aydaaan ,da kan su ke a kasa. Momy Rahina ne tace " Ai duka mu aje Wannan zancen Hajiya, Yaran nan fa sun riga da dama sun dai dai ta kan su ...Ko wannen su da Wacce yake SO.! Shiru Ammiee tayi jikin ta duka yayi Sanyi , a gaskiyar zuciyar ta bata da sha'awar Son Ganin Ɗan nata ya Auri ɗaya daga cikin Ahalin su , Saboda bata ga Tarbiyya anan ba . Ita ta fito gidan mutunci ne. To yanzu su matan kowacce ta faɗa mana Wanda take SO a yayyun nata😳😳😳 idan mun tashi da ganan sai muji daga Bakin su Mubarak ɗin 🤨. Hajiya Barmani tayi maganan kan ta tsaye cike da zartar da Umarni . Auta .! Ta kira Sunan Hibba da kan ta ke a ƙasa " . Ɗagowa tayi tare da Cewa " Na'am Hajiya". Waye yake kike So a cikin su?. Wani irin bugawa ƙirjin su Aaman yayi duka , tun da Suke basu taɓa nadamar Aikata zina ba sai a yau , Juyawa Aaman yayi yana kallon Aydaaan da ya haɗa girar sama Da ƙasa . Kallon mu bamu da Ƴan ci Aaman yayi masa kamin ya Sauke kan sa ƙasa ,don yasan ko me zasuyu babu fashi tun da Wannan umarni ne daga Hajiya Barmani . Ko me ta fadi dole a bi mata ,a haka suka taso suka ga iyayen su na yi mata ,gata fitinanniya Indai iya faɗa ne ta ƙware , shi yasa kowa ke baya baya gudun masifar ta . Hibba ne tayi shiru ta tsaya tana Wasa da yan yatsunta sam ta kasa magana Saboda Batasan ya zasu amshi al'amarin ba . Auta kar kiji kunyan kowa ,ki faɗa domin iyayen ku su sani kinji ,shima wanda kuke So ya zauna cikin shirin sa ,daga yau yasan kece matarsa da zai Aura kuyi zaman Aure . A hankali Hibba ta Ɗago da idanun ta , Ƙwallah na ƙwanciya a idanun ta tace " Ya Aaman .! Wani irin damm² ƙirjin Aaman ya buga , kallon Aydaaan yayi wanda shima shi yake kallo . Kamin A zo kan Fadeela kan ta tsaye tace ita Mubarak take SO.! A haka har aka zo kan Summy da take babban su . Sumayya kefa? Hajiya Barmani tayi maganan tana kallon Summy ,wanda gaba ɗaya kallon ta ke akan Aydaaan. Ko ba'a Faɗa ba duka iyayen sun dade Da sanin irin azabtacciyar Soyayyar da Summy ke yi ma Aydaaan . Kallon Hajiya Barmani Sumayya tayi kamin tace " Hajiya Wallahi Ina Son sa ,kuma komai zai iya Faruwa da Ni a lokacin da na rasa shi ....Ina Son Ƙwazin Aydaan.! Kai Alhmdlh duka hadin nan ,babu Wanda yayi mun dadi sama da wannan .....Miƙewa Aydaaan yayi tare da takowa zuwa Gaban Summy ,yana Wani irin numfarfashi tamkar mayunwacin Zaki ,gab ya rage ya rufe ta da duka . Ke Wacce irin Mutum ce? Bana Son ki Summy bazan Aure ki ba , kuma babu mai mun dole akan sai na Aure ki ,ina da Wanda nake So.! Mara kamin kaai ....kamin ya ƙare maganan ne yaji Marin Daddyn Aydaaan Tassss ya Wanke fuskar sa Da Mari ,wanda Aydaaan ko girgiza ko kuma Raɗaɗi marin bai ji ba ,saboda tsananin dasa masa ɓacin Rai Da Summy tayi . Cikin makirci Summy ta fara kuka har da shashsheƙa ,wanda yasa Zuciyar Hajiya Barmani karaya . Meye Kuma Haka Ahmad a gaba na zaka duka mai gidan nawa?. Numfawa Daddy yayi ganin yanda Su momy da Abban Ibadan ke Tausar sa da rarrashi . Shashashan Yaro .! Yayi magann Dai dai Momy Rahina nasa Hannu tare da Zaunar da Aydaaan . Shiru Wurin yayi na kusan mintuna Uku kamin daga Bisani Hajiya Barmani tace " Aydaaan Faɗa mana Wacece kake so a cikin gidan nan? Indai b daga waje take ba ,zan sahale maka ka Aure ta ka bar Sumayya din . Ɗago da Lulun idanun sa yayi yana kallon Fuskar Ammiee da Duk ya sauya , bai san me yasa Ammiee ke son itama Aaliyah ba ,amma yana da tabbacin yafi ta jin Son ta a zuciyar sa . Ba'anan take ba Hajiya ,yar Yobe ce , Aaliyah yar Aikin Part Ɗi na". Inalillalahi wai'inna ilaihir raji'un Aydaaan?. Hajiya Barmani ta kira sunan sa cike da tsananin mamakin kalaman sa . Yar Aikin ka kake so kace ? To ba zan lamuun ta ba , A sati mai shigowa za'a ɗaura maku Aure duka ,a ahalina babu bare ,kuma ba za'a taba yi ba . Amma Hajiya naga ga Ammiee na nan , ita ya akayi ta shigo Ahalin naki? . Wani irin tajin² wurin yayi jin kalaman Aydaaan , Wanda cikin zafi Dady yace " Rashin kunya zaka kawo mana . Duka ku sani ba Manzo nan don shawarar ku bane ko amincewar ku ,Umar Ni muka baku . Ranan Sati za'a ɗaura auren ku duka ,zaku zauna a sabon Estate na moddibo's Family dake nan G.R.A ko wannen ku da ɓangaren sa , don haka ku tashi ku bamu wuri . Miƙewa Aydaaan zaiyi sai kuma ya koma ya zauna yana kallon su duka , a lokaci guda Idanun sa suka fara zubo da ƙwallah , wanda a lokaci daya ya tuno masu da yanda ya zauce shakaru goma sha biyu baya akan Soyayya , Haka ya zaunar dasu yana kuka kaman yanda yayi a yanzu . Aydaaan kayi hakuri ka Rungumi ƙaddarar ka ,kayi mana biyayya kaman yanda kayi a Wancen lokacin , Mum Sakina ke maganan mahaifiyar Aaman. Don itama sam bata ji dadin Wannan hadi ba ,sai dai babu yanda zasu yi . Mum Zanyi zan Auri Sumayya ,amma a ranan da za'a tare ranan Sati tare da mata biyu zan tare Aaliyah da kuma Sumayya . Mene ? Me kake nufi? Bare ne ba fa zai taɓa shigowa wannan a halin namu ba . Hajiya Rahina tayi maganan tana kallon Aydaaan , Wanda ya saki murmushi don yasan dole zai fuskanta Wannan shi yasa a sati Uku Baya ya yanke mawa kansa Hukunci akan komannsa . Momy Daddy Hajiya kuyi Hakuri da jin Abun da zai fito daga Cikin Baki na , Na riga na Auri Aaliyah , tun ranan dana hadu da iyayen ta ,na kuma san raunin ta ,sai naji duka duniya bani da Wacce nake so sai ita ...Aure.!!! Falon duka ya amsa . Aydaaan buɗe idanun ka ka faɗa mun Wannan Abun gaskiya ne ka Auri Aaliyah? . Ammiee da sai a yanzu ta yi magana tana kallon Yaron nata ido cikin ido . Kuyi Hakuri Duka Daddy , Kuskure nayi shi ,amma SO ne yasani .! Kun ra bani da Jidderh ,wanda a yanzu nake burin auren ta a na biyu , a kullum fata na na kasance mijin mace Biyu , Aaliyah da Jidderh ,a yanzu ku karo mun na uku Sumayya ....kai yi mana Shiru! Waye ya Amsan maka Auren? Eiyee? Daddy yayi maganan a zafafe yayin da Hajiya Barmani tayi mutuwar zaune . Kamin Aydaaan yayi magana ne Abban Ibadan ya karbe maganan da cewa " Nine na je na amsan masa Auren Aydaaan.! *#Mmn teddy**Don Allah don darajar Allah ki taimake Ni kar ki fitar mun da Wannan littafi , kema Don Allah kar ki karanta mun Indai baki biyani Haƙƙi na ba , Idan kin karanta baki biyani ba Wallahi keda Allah , Don banga Tsadar shi ba da Zaki kasa cire kuɗi ki saya ,Indai kina iya siyan Data na WhatsApp ,to kam tabbas zaki iya cire ₦300 dai ki saya littafin The Sexxies House ƙaramin group kenan , Vip group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 .* Yauwa Jama'a na ,ku ƙwantar da hankalin ku , inshallah ko bamu kammala littafin nan kamin RAMADHAN ba , zamu cigaba da yin sa ina posting bayan An sha Ruwa , Don haka masu cewa Mmn teddy ayi da yawa Ramadhan ya kusa ,mun san kamin ramadhan zakice kin gama ...a'a Indai bamu kammala ba Ni nayi maku Alƙawarin cigaba da posting har mu gama inshallah. Jiya kuna ta jirar night update ban samu nayi ba ,ayi mun hakuri Don ALLAH . 17 Alh.Abubukar.! Kaine ka amshi Auren Aydaaannn ɗin ? A yaushe kenan? Kuma Auren shi da Wacce Yarinyar? . Hajiya Rahina Tayi maganan cikin Jin Zafi , Don dama ita burin ta bai Wuce ta ga Ranan da Ƴar nata Ɗaya Tilo zata Auri Aydaan ba , Don tafi burin ganin hakan fiye da ita ƴar nata , A cewan ta Aydaaannn suruki ne Wanda zata nuna shi cikin bajinta ga Hajiyoyin Ƙawayen ta . Mom Rahina macace Wanda take idon ta a bude a yage ,Wani Abun da take yi ko ƴaƴan cikin ta basa yi , Don ce masu Sumayya take yi Ƴan Ƙauye , To Wannan Kaɗan ne daga Rayuwar Hajiya Rahina , Wani zafi take ji akan maganan Abban Ibadan , zuciyar ta na tafasa kaman ruwan Tafasa . Hajiya Barmani ce cike da Karaya don Alh Abubakar shine ɗan ta ƙarami , don haka Sosai take Ɗaga masa ƙafa . Cikin Muryar su ta tsofaffi tace " Abubakar , Aure kaje da kai akayi mawa Aydaan ? Kaima kaman ƙaramin Yaro.? Daddy ne ya amshi maganan tare da cewa " A'a Ni ban yarda da Wannan maganan ta Alh Abubakar ba , Har yaushe akayi haka ,duka duka yaushe ya dawo ƙasar ? . Shi dai Aydaan tun da ya faɗa masu yana da mata bai kuma cewa komai ba sai kamewa yayi ,ya na koma masu wannan mugun miskilin , duk maganan da suke yi bai ce uhm ba , Zuciyar sa babu Abun da yake tunano masa sai Jidderh , yanzu ya zanyi da Ita?. Muryar Abban Ibadan ne ya katse su yana cewa " Hajiya kuyi hakuri ,kar ku ga laifin Aydaan , Nine na yanke komai , kuma nima ba naje da zummar na yi hakan bane ,sai dai ALLAH ya rubuta dama a uku ga Watanan Aydaan zai Auri Aaliyah . Nisawa Abba yayi tare da kallon Daddy , Da kuma sauran yayyun nasa ,kamin ya cigaba da cewa " Aydaan shine Wanda yazo Airport a ranan da na dawo daga China ya Ɗauke Ni muka dawo Gida . So nasan yanda yake , duk da shi ba mai yawan magana bane ba , amma a yanayin sa na fahimta aƙwai Abun dake damunsa , Wannan yasa Ni Muna dawo Gida ,daga Ni Sai shi na tambaye sa meke damun sa?. Bai ji nauyi ba ya fayyace mun Lamarin sa Akan Ƴar Aikin sa Wato Aaliyah , Ya ƙare maganan hankalin sa a tashe don baya jin zaku amince da maganan auren ta , domun of course yasan auren Gida za'a yi masu don ya faɗa mun , Ni ne na yanke Hukuncin zuwa Garin Yobe da ƙafa na kuma ba tare da nayi shawara da Kowa ba . Bayan na isa Yobe , tabbas dangin Yarinyar suna cikin talauci da zafin Rayuwa , mahaifin ta mai karamin karfi ne , Aydaan baya Wurin lokacin da na yanke hukuncin daura masu Aure ,don neman Auren kawai naje muyi maganan da Iyayen ta ,amma a yanayin condition din da na tadda su ,sai na yanke hukuncin a ɗaura Auren nan take . Na kira Aydaaannn na kuma tambayar sa yana son Yarinyar ga Abun da na yanke akan su .... Hajiya Tun da nake ban taɓa Ganin farin cikin Aydaaannn irin na Wannan Rana ba ...Wannan yasa nan take aka tara mutane da Sauran dattijan unguwa aka kuma ba Aydaaannn Auren Aaliyah nan take . Hummm Numfasawa Abba yayi tare da cigaba da cewa " Hajiya Kar mu manta Halin da Aydaan ya shiga a sanadiyar So a Wancen Shakarun baya , Da yaya muka samu kan sa? Idan Bamu haɗa da da Wacce yake So ,to wacece zata bashi kular da ya dace?. Afuwan Bisa jin Wannan maganan tawa nasan na ɓata .... A'a Ya isa Abubakar , Babu komai shikenan ,zan rarrashi Sumayya tayi haƙuri su zauna su biyun ,tun da haka shima Aydaaannn ɗin ya so.! Hajiya Barmani tayi maganan tana Kallon Inda Sumayya take ,idanun ta na fidda Hawaye ,don har ga Allah bata jin zata iya zaman kishi da wata akan Aydaaannn , Dole sai tasan yanda zata yi don Taga ita kaɗai ta mallake shi . Miƙewa Summy tayi ba tare da tace mawa kowa komai ba ta tsallaka tana ficewa daga Falon . Girgiza Kai Hajiya Barmani tayi tana cewa " Allah sarki ,kun gani ko? Itama maganan bai mata dadi ba gaskiya , gayi nan kuka take yi , Aydaan zamuyi magana dakai yanzu ku tashi kuje Allah yayi ma rayuwar ku albarka . Amin suka furta tare da miƙewa suna barin Part ɗin Hajiya Barmani . *** A farfajiyar Gidan ne Aaman ya kalli Aydan tare da cewa " Aydaan ka huta Zaka ji dadin rayuwar ka ,Cox zaka Auri cikakkiyar mace , akasin mu da zamu Aura Ragowar mu . Kallon sa Aydaan yayi duk da yana cikin wani irin yanayi marar Dadi , Amma sai yace masa " Kaman ya kenan? Ai kai ne wanda kafara Kauda budurcin Hibba ,don haka don ka Aure ta ba laifi bane ai . Girgiza Kai Aaman yayi tare da cewa " Bani bane , Cousin Mubarak ne , Kuma a yanzu wani zafi nake ji tamkar na....shiru yayi da maganan idanun sa na kadawa yana yin Jah ,takaicin duniya ya gama isar sa . Cak Aydaan ya tsaya yana jin maganan Aminin nasa har cikin Zuciyar sa . Ganin yanda hankalin sa yake a tashe yasa Aydaaan riko Hannun Aaman yana cewa " taho muje ka rani wani Wuri . Kallon sa Aaman yayi tare da cewa " Mu je to " . Moton sa ya shiga tare da fara reverse yana ficewa daga Gidan. Ina zaka je da Wannan Ranan? . Garin su Kano. Kano..! Aaman ya maimaita tare da kallon Aydaan ,me zaka yi acan?. Ba tare da Aydaaannnnn ya kalle sa ba ya basa amsa da " Wurin Jidderh zani . Aydaaannnnn.! Aaaman ya kira sunan sa tare da masa Alamun ya haƙura mana ,Amma kuma Aydaaan kallon sa baiyi ba ,don shi abun da yasa ma ransa sai yayi yake Samun nutsuwa . *** Kallon Su Ammiee Da su Abba Hajiya Barmani tayi kamin tace " To kune iyayen Wannan yaran , ya kuke ganin Al'amuran zasu kaya? Yanzu waye Zai rarrasar mun Sumayya ?. Shiru Ammiee tayi kamin tace " Hajiya Hakuri ya zama mata Dole , tun da babu yanda Zamuyi Aure ya riga anyi , Yanzu Ni zan samu Sumayya mu rarrashe ta . Sauke Ajiyar zuciya Hajiya Barmani tayi kamin tace " To ai yanzu dole ayi Ɗaya , Aydaaannnnn ya fara tarewa da Matar nasa da ya Aura ,kamin tarewar sa da Sumayya , Wannan a ganina zai fi samun masa zaman lafiya ,akan ace an kai masa matan duka rana Ɗaya . kallon ta Abba yayi tare da cewa Hajiya kaman ya kenan? . Ina nufin ko yau ko gobe ko jibi a tabbatar Wancen yarinyar ta tare a gidan Aydaan , Don nan da Sati Guda za'a ɗaura Auren duka yaranan babu fashi ....*Don Allah don darajar Allah ki taimake Ni kar ki fitar mun da Wannan littafi , kema Don Allah kar ki karanta mun Indai baki biyani Haƙƙi na ba , Idan kin karanta baki biyani ba Wallahi keda Allah , Don banga Tsadar shi ba da Zaki kasa cire kuɗi ki saya ,Indai kina iya siyan Data na WhatsApp ,to kam tabbas zaki iya cire ₦300 dai ki saya littafin The Sexxies House ƙaramin group kenan , Vip group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 .* 18 Kallon Hajiya Barmani duka sukayi ,kowa na tsoron abin faɗi ciki har da Ammiee da ta tsaya tana kallon Daddy ko zai ce Wani Abun ,amma kuma sai yayi shiru .... Ganin Hakan yasa Ammiee sauke Muryar ta ƙasa tana cewa ' Hajiya Don Allah ayi hakuri ,A hada Tarewar Aaliyah da Na Sumayya duka , Ai shi ba ƙaramin Yaro bane , shekara Talatin ai yayi hankali , Yasan abun da ya dace , Idan muka yi duba Hajiya ga iyayen Aaliyah ba ƙarfi ne suke dashi ba , kamata yayi a sanar dasu iyayen ta....Ya isa Haka.! Hajiya Barmani tayi maganan tare da Ɗaga mawa Ammiee Hannu . Ko su shirya ko basa shirya ba ,dama Wani Abin kirki zasu iya taɓukawa ?. To bari kuji Ina Alh Abubakar?. Cikin Sauri Abban Ibadan yace ' Na'am Hajiya.! bana so da buƙatar ganin an kawo mana Komai koda cokali ne na cikin Wannan Gidan ,kana Jina?. Kana Jina? . Saurin girgiza Kai yayi tare da cewa ' Ina Jinki Hajiya , inshallah Ba za'a yi hakan ba ,Ni ai a matsayin mahaifin ta nake , Don haka Ni na Ɗauki nauyin komai na Aaliyah tamkar Mahaifi gare ta ". Taɓe Baki Hajiya Barmani tayi tare da cewa " Kaji dashi dama kaine ka kulla komai , ku tashi kuje Allah ya kara maku arziki da Wadata . Amin suka furta ,jiki a sanyaye kowa ya bar Falon Hajiya Barmani tare da nufar Part ɗin shi . Gaba Daya Hajiya Rahina ranta babu daɗi , jin zafi take tare da ji kaman taje ta ƙarar da Dangin Aaliyah da ita da kowa nata ,sai taga Ƙarshen Auren , Aydaan Mutuwa zaiyi idan bai Aure ta ba. A haka ta isa Bangaren ta ,Wanda da isan ta kai tsaye Bedroom Ɗin Summy ta nufa . Sautin kukan ta ne ke tashi a hankali , Yayin da ko ina na jikin ta Rawa yake Alamun Zazzaɓi mai zafi ya kamata , Cikin Sauri Hajiya Rahina ta nufi Inda Sumayya ke ƙwance ta kululluɓe gaba Ɗaya Jikin ta har zuwa kan ta . Summy ta.! Momy Rahina tayi maganan tana kai hannun ta tare da Saurin yaye Blanket ɗin da Summy ta rufu dashi . Ohhh Momy Sanyi nake ji , Momy ki rufe Ni." Summy ta ƙare maganan tana ƙanƙane Jikin ta , Hawaye na cigaba da fin Kuncin ta .! *Kuyi hakuri guntun night update 🥱* *#Mmn teddy*.!*Don Allah don darajar Allah ki taimake Ni kar ki fitar mun da Wannan littafi , kema Don Allah kar ki karanta mun Indai baki biyani Haƙƙi na ba , Idan kin karanta baki biyani ba Wallahi keda Allah , Don banga Tsadar shi ba da Zaki kasa cire kuɗi ki saya ,Indai kina iya siyan Data na WhatsApp ,to kam tabbas zaki iya cire ₦300 dai ki saya littafin The Sexxies House ƙaramin group kenan , Vip group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 .* 19 Ɗaga Hannu Momy Rahina tayi tana shafa Gyefen Saman Goshin Sumayya ,kana tace " Sannu bari yanzu na Kira Family Doctor Ya duba jikin naki da lafiyar ki duka?. Bana Buƙatar Family Doctor Mom , Yau kema da bakin ki kince Family Doctor? Sanin kan ki ne tun ba yau ba ,bana taba yarda Ko mun Rashin lafiya ,wani Doctor ya duba Ni ,in dai ba Aydaaannnnn ba. Summy tayi maganan tana kallon Mahaifiyar nata tare da matso Hawaye , Kamin ta haɗiye Ɗaɗɗatan Yawu tana cewa " Mom Yau A gaban kowa Aydaaannnnn yace baya Sona, Baya Son Aure na baya bukata na ke nan yake nufi A rayuwar sa? Momy Ƴar Aikin sa yake So , Humm kuma yar ba kowa ba . Mom bazan taba Warkewa ba daga ciwo nan sai dai na samu Sauki , Idan kin ga Na Warke to Aydaaannnnn ya cire Soyayyar ko wacce mace ya aje a gyefe ya dauki nawa Soyayyar da matuƙar muhimmanci.... Nisawa Momy Rahina tayi tare da cewa" Ya isa Sumayya kiyi barci ,kamin Aydaaannnnn ya shigo , bana Son duk Wani abu da zai ɗaga miki Hankali , Amma Ni nayi miki Alƙawarin ganin Bayan Auren Aaliyah da Aydaan ke da ma ko wacce mace da yake buri...ko da anyi Auren Aaliyah Wallh da makirci sai ta bar Gidan Aydaan . Aydaan mijin mace Ɗaya ne Wato Ke .! Bayan Sumayya shida mace sai kallo . Wani irin Sanyi Summy taji Dadi na mamaye Zuciyar ta . Momy kin tabbata?. Gyaɗa Mata Kai tayi tare da sakin Murmushi tana Cewa " Inshallah Sumayya,zaki gani . ** Yobe Yammacin wannan Rana Aaliyah ce zaune tana aikin yankar kuɓewa , Inna Turai ne ta iso gaban ta tare da cewa " Aaliyah aje yankar nan ki taho Malam na Son magana damu shi da baban ki Salihu. Haka kurum taji ƙirjin ta ya buga ,gaban ta na yanke wa tare da Faɗi , Inna lafiya dai ko? . Aaliyah bana ce ba , Tun da nidai muje muuji Kirar . Amsan kubewan Inna tayi tare da aje shi a kitchen tana yin gaba Aaliyah na bin ta a baya suka isa Ɗakin Abba . Bakin Su dauke Da Sallama suka shiga dai dai Baba Salihu da Abba na amsa nawa Inna Turai da Aaliyah . Tsugunawa Aaliyah tayi har ƙasa tana gaishe da Baba Salihu kamin ta koma ta nade Gyefe tana jirar jin musababbin kiran nata . Aamm'amm Baba Salihu yayi gyarar murya tare da kallon su su duka yana fara faɗa masu dalilin Kirar nasu . Da farko Inna Turai ,Kiyi haƙuri ,kece Uwa ga Aaliyah ,amma munyi Abin da Bamj nemi shawarar ki ba a matsayin ki na Uwa gareta . Itama kuma Aaliyah Batasan da Wannan Abu ba . Abun ya kuke ne shi yasa har muka ga ya zama wajibi a yau a yanzu mu sanar maku ,don ku fara shirye-shirye . Kallon sa Inna Turai tayi cikin Rashin fahimta tace " Babu komai Malam Salihu me ya faru fadi muna jinka.! Humm a gaskiya Mun bada Auren Aaliyah ga Aydaan Moddibo tsawon sati Uku kenan da Faruwar komai . Wani irin tsoro ne da Firgicin ya dirar ma Aaliyah ,wanda ya sata Ɗagowa da Sauri tana ware idanun ta akan na Baba Salihu... Inna Turai kuwa Cikin ɗaga murya tace " Ban gane ba , Me kuka nufi? . Abba ne ya amshi zancen tare da yi masu bayanin yanda auren nata ya kasance , tare da kara basu haƙuri ,daga karshe ne yake sanar masu da cewa " Jibi Dangin Aydaan suka shaida zasu taho a tafi da Amarya . Malam Wannan wani irin Aure ne? Shin neman kai muke da Aaliyah? Haba Wannan anya .....Haba Turai haba da hankalin ki? Cewan Baba Salihu kamin ya cigaba da cewa " Addu'a ya kamata kiyi Allah ya albarkaci Auren ,ba Wai ki na rinka Wannan zancen ba . Aaliyah ne da tuni idanun ta suka tsinke da Hawaye , Shi kenan Na Auri Ƙwarto marar imani , Na ƙare rayuwata a gidan Harijai ,gidan Ƙwarata.....! Naji kuna ta maganan ba tayi morning update ba ,to a gaskiya ban dade da dawowa school ba gashi muna shirye-shiryen fara yi ma yara Exam , wannan yasa kuka ji Ni shiru , ga kuma Ɗan aikace² na Gida , Amma kuyi hakuri da Wannan Zuwa anjima zamuyi mai tsawo sosai . #Mmn teddy*Don Allah don darajar Allah ki taimake Ni kar ki fitar mun da Wannan littafi , kema Don Allah kar ki karanta mun Indai baki biyani Haƙƙi na ba , Idan kin karanta baki biyani ba Wallahi keda Allah , Don banga Tsadar shi ba da Zaki kasa cire kuɗi ki saya ,Indai kina iya siyan Data na WhatsApp ,to kam tabbas zaki iya cire ₦300 dai ki saya littafin The Sexxies House ƙaramin group kenan , Vip group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 .* 20 Hawaye ne ya cigaba da zuba mata babu kakkautawa , wanda Ganin haka yasa jikin su Abba yin Sanyi ƙalau . Cikin Muryar rarrashi tare da ban hakuri , Abba yayi Kirar sunan Aaliyah tare da cewa " Mama na, Kin San komai nayi miki ,Ni Mahaifin ki ne bazan yi Abin da zai cutar dake ba da rayuwar ki....Ina mai Addu'ar inshallah Zaki samu kulawa da Kwanciyar Hankali tare da Aydaaannnnn . Kiyi Haƙuri....Saurin share Hawayen idanun ta Aaliyah tayi tare da ƙaƙalo Murmushin Dole duka don ta kwantar mawa da Abba da Hankali ne tace " A'a Abba Na sani Abba duk Abin da kayi ka yanke akai na Abba baxaka cutar dani ba ,koda kuwa ya zama illa wannan haka Allah ya ƙaddara , Abba Zanyi biyayya na amince ba zance A'a ba . Kai Alhmdlh , Allah yayi miki Albarka mai Sunan Mama . Malam Salihu yayi maganan cike da nuna matsanancin Farin cikin shi bisa ga Aaliyah. Shiru Inna Turai tayi tana kame hannayen ta ,domin jikin ta yayi sanyi ,ita bata san Abun yakai ga Haka ba . Miƙewa Aaliyah tayi tare da cewa " Abba zan iya tafiya?. Cikin Sauri Abba yace " Tafi Aaliyah Allah yayi miki Albarka . Amin Inna Turai ta amshe sa , Yayin da Aaliyah ta juya tana ficewa daga Ɗakin Abba tana nufar madafi. Bayan fitan Aaliyah ne Inna Turai ta kalli Su Abba tare da cewa " Amma dai kun bin cika nasaban Wannan gida ko? Ni dai Wannan Auren ... Kar ki tada Hankalin ki Turai , Inshallah Allah zai basu zama lafiya tsakanin su .numfasawa Inna Turai tayi tare da cewa " Okay to shiknnn Allah y tabbatar mana da Alheri. Amin y rabbil alamin . Ɗakin ya amsa . *** Tun da ya shiga Layin Su Jidderh ,ya ke tunano Abubuwa da dama wanda suka faru tsakanin su a shekarun baya . Lumshe ido yayi Yana bin ƙarƙashin biyar dake gaban gidan su Jidderh da kallo . A hankali ya fara tuno da zuwan shi kofar gidan na Farko ....Hauwa Jubi ki ƙatuwar ki dake shekaru kusan 18 babu miji ,sa'o'in ki duka sunyi Aure amma ke kin rantse sai kin yi boko ,ba kya hakura da Secondary school din ba hakan nan ? Cewan Baba yana cigaba da banbami . Jikin Hauwa ne yayi Sanyi , Shiru tayi tana kasa magana...Wuce ta yayi yana cewa " Kar ki manta Ni zan iya aura maki kowa nayi niyya sai naga karshen Son Boko ko duniya ....! Sauke Ajiyar zuciya yayi dai dai Aaman na yin parking tare da kallon Aydaaannnnn da ya dawo daga Duniyar tunanin sa da ya faɗa . To yanzu ya ake ciki? Wa zai kira mana ita Jidderh? . Kallon Aaman Aydaaannnnn yayi ba tare da ya bashi amsa ba ya fito daga Moton yana nufar hanyar Gidan su Hauwa . Biyo bayan sa Aaman yayi dai dai suna jin banbamin Baba a inda yake cewa " Ai tun da kin ki zaman Aure , sai ki fita fanfo a buga miki ki debo mawa Iyayen ki Ruwan Albarka . Wani irin bugawa Ƙirjin Aydaaannnnn yayi yana jin Zafin Maganan Baba , Wai dama har yanzu bai sauya ba? Bai daina wahalar mun da Jidderh ta ba?. Fitowa yayi Hauwa na bin sa a baya hannun ta Ɗauke da bokitin ƙarfe . Saurin zubewa suka yi tare da cewa " Sannu Baba suna gaishe da Baban Hauwa . Maimakon ya amsa su sai tsayawa yayi yana tafka wani irin salati tare da cewa " Dama tun da naga Hauwa ta fito nasan ka buga ganga ne jujaliyar ta ka ya fito mun da ita daga Ɗakin mijin ta . Wai kai Wani irin sheɗanin yaro ne? Ka hana mun ya sukuni tana budurwa ,yanzu ma a dakin mijin ta sai da kasa ta fito . Cikin Wani irin murya Hauwa ta kalli Su Aydaan da mamakin ganin su ya gama kai ta karshe . Aydaan kune?. Tayi maganan tana aje bokitin cikin wani irin yanayi . Kamin suyi mata magana ne Jidderh tace " Aydaaannnnn ka gani ko? Wallahi Ni nasan haƙƙin ka ne ke bibiya ta, Aydaan...... Ke Rufe mun baki koma ciki , Baba ya katse Jidderh dake fashewa da kuka . A yau zan sa a kira Salisu ya koma dake gidan sa .bazan yarda da Wannan shashashun yaran ba .! Idanun Aydaaannnnn ne suka kaɗa ,hannun sa har Rawa yake na ɓacin Rai . Wanda Ganin haka yasa Aaman kama shi yana cewa " Aydaaannnnn mu wuce , ma dawo next time". Ran sa a ɓace baya jin komai sai sautin kukan Jidderh......! Gn*Don Allah don darajar Allah ki taimake Ni kar ki fitar mun da Wannan littafi , kema Don Allah kar ki karanta mun Indai baki biyani Haƙƙi na ba , Idan kin karanta baki biyani ba Wallahi keda Allah , Don banga Tsadar shi ba da Zaki kasa cire kuɗi ki saya ,Indai kina iya siyan Data na WhatsApp ,to kam tabbas zaki iya cire ₦300 dai ki saya littafin The Sexxies House ƙaramin group kenan , Vip group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 .* Suka nufi Moton yayin da Baba ya banzama yayi na cikin Gida ransa a matuƙar ɓace , Tun daga Zauren Gidan yake Faɗin ,daga Fitowar ki Hauwa shine har kin Sanar masa yazo ku cigaba daga inda kuka tsaya? Dama Ni tuni nake zargin ki Hauwa ,yau kuma gashi zargi na ya tabbata . Banda iskanci yau ko ma Saki uku Salisu yayi miki ai idda kike yi , shine zaki fara Kula wasu maxan . Subhanallah Malam mai kuma ya faru? Umma tayi maganan tana Ɗagowa tare da kallon Baba da ya sauke Wular kansa yana sababi . Ina Hauwan take? Yayi maganan ba tare da yaba Umma amsa ba . Hauwa.! Ya fara ƙwaɗa Kirar Hauwa Ransa a matuƙar ɓace . Saurin fitowa Hauwa tayi jikin ta Ko ina Rawa yake yi na tsoro , Zubewa tayi hawaye na bin Kuncin ta , cikin matsanancin kuka take fadin " Baba Don Allah kayi Hakuri , Wallahi ban san waya faɗa mawa Aydaaannnnn wani Abu ba, Kuma bana tunanin yasan komai dake tsakani na da Salisu . Rufe mun baki Shashancin Banza da Wofi , bai sani ba yazo kofar Gidan nan yau ? Rabon shi da Gidan nan shekara nawa? Eiyee?? Tun lokacin da kikayi Aure tsawon shekaru goma bai kara saka ƙafarsa a kofar gidan nan ba ,sai yau tun da kina shirin zama bazawara . Hauwa ki sani Aydaaannnnn ba zai taba Auren ki ba , saboda yafi ƙarfin ki ,yaudara ce kawai ta ya'yan masu kudi ,ya gama dake ya barki Fanko . Haba Malam haba malam ... wannan Abun naka yawa yake yi Wallh . Me kike nufi to me ƴa? Naga dai bake kika haifi Hauwa ba, Hauwa jini nace don haka kome zanyi akan ta kisa mun ido . A'a gaskiya saka idon yayi yawa , Gaskiya na gaji , Hauwa fa Allah ne ya bamu it....Wayyo Umma don Allah kuyi hakuri,kuyi Shiru Umma .... Hauwa tayi maganan tana Rushewa da matsanancin kuka tare da cigaba da cewa " Baba zan koma Gidan Salisu ,wallahi zan roƙesa . Kinji maganan gaskiya nan , Baba yayi maganan yana cigaba da muzurai . *** Kai Aaman Kar ka tafi bazan iya barin Ƙofar Gidan nan ba tare da na ji Muryar Ta ba , Ina Son Jidderh , Don Allah ka dakata , zata fito Ni Na sani . Dakatawa Aaman yayi daga Driving din da yayi niyya ,cike da jin matsanancin Tausayin Ƙanin nasa Ya ce" Aydaaannnnn Kana Son Hauwa ,Amma kuma tun farkon Rayuwar ka bata taɓa nuna maka So ba ,sai Wahala....Me ya kawo Aaliyah nan? Muryar Aydaaannnnn ya katse Aaman wanda shima yayi saurin juyawa Yana kallon inda Aaliyah take tsaye tare da mai adaidaita . Sallamar mai adaidaita tayi tana ɗaukar Ghana most go ɗin ta tare da nufar Gidan Su Hauwa . Innalillahi wai'inna ilaihir raji'un me take anan? Me ke shirin faruwa ne? . Abun da Aaman ya furta kenan wanda kamin yayi magana Aydaaannnnn ya fice daga Moton yana nufar inda Aaliyah take cikin Sauri da sassarfa . Caraf taji an riƙo Hannun ta wanda yasa Aaliyah saurin juyowa tana kallon bayan ta , Waro ido waje tayi tare da masa Kallon nashiga Uku . Aaliyah.! Ya kira sunan ta cikin wani irin sanyi ,wanda tun da take bata taba ganin sa a irin Wannan yanayin ba." Yallaɓai Aydaan me nayi maka? Har nan ma ka biyo NI? Aaliyah Aaliyah Jidderh ta?. Wani irin kallo tayi masa kamin tace " Wacece Jidderh kuma? Don Allah Aydaaannnnn ka rabu dani , Meye ka Ɗauke Ni wai? Ni Bazan Aure ka ba shi yasa na Taho gidan Wan mahaifiya ta , Saboda Nasan shi da halin sa idan ya tsaya akan Gaskiya babu mahalukin dake dakatar dashi duk kudin ka duk girman ka . Tsayawa Aydaaannnnn yayi yana juya maganan Aaliyah a kan sa ....kamin ta fixge hannun ta tana wuce shi da sauri . Keee .! Ya kira ta a gadarance da izza . Ni mijin ki ne kin manta ne ko sani ne baki yi ba? Ai aure an riga anyi shi ,saura tarewa nan da kwana biyu. Naga mai hanani tafiya da matata ....! #Mmn teddy #morning Update*Don Allah don darajar Allah ki taimake Ni kar ki fitar mun da Wannan littafi , kema Don Allah kar ki karanta mun Indai baki biyani Haƙƙi na ba , Idan kin karanta baki biyani ba Wallahi keda Allah , Don banga Tsadar shi ba da Zaki kasa cire kuɗi ki saya ,Indai kina iya siyan Data na WhatsApp ,to kam tabbas zaki iya cire ₦300 dai ki saya littafin The Sexxies House ƙaramin group kenan , Vip group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 .* 22 Cak ta ja ta tsaya , wani irin murmushi ya saki tare da cigaba da cewa " Sannan magana ta gaba , wannan maganan da kika faɗa mun zaki maimaita mun shi nan da ƙwana biyu sai kin maimaita gani ga ki ....Kallon sa tayi rasa Abun da zata ce masa abun ka ga yarinta kawai sai ta fashe da kuka tana cewa " To kawai yanzu gani Yallaɓai ka kashe Ni ka huta dama haka kake so . Ai tun tuni ka faɗa mun idan muka yi Aure Wahalar dani zaka yi .... Shiii ya zaki rinƙa ihu haka ,a kan hanya kaman ba mata da miji ba? Yayi maganan yana mata wani iri kallo na kin san Sauran ,sai kuma ya cigaba da cewa " matsowa kusa Zaki yi , amma idan ba zaki iya ba ai ba wani Abu bane ,Ni sai na matso kusa da matata ... Yayi maganan yana matsowa daf da ita ,har suna jiyo daukar numfashin juna . Yauwa ko kefa Nur Albi . Ko da mijin ki ya ɓata miki rai har rungume sa zaki iya yi ba wani damuwa ba ne ? . Wani irin kallo tayi masa A hasale don ta lura ya maida ita kaman yarinya yar shekaru tara , wannan yasa ta a zafafe cewa " Kaman ya kenan ?. Kamin ta rufe baki dama neman hanyan da zaiji Sanyi a zuciyar sa yake yi , ita dai ji tayi ya sa hannun sa yana jawo ta jikin shi tare da Rungume ta yana sauke ajiyar zuciya da cewa " Kaman haka mana ,sai Kiyi ta mawa Aydaaannnnn ɗin naki kukan shagwaɓa Ni kummm....jan ye jikin ta tayi da Sauri tana waiwaigawa gyefe² kar yazo Wasu sun gansu masu wucewa . Kallon sa tayi tana buɗe Baki zata yi magana ,sai kuma ta rasa me zata ce masa ,kawai sai ta fashe da Kuka .... Saurin sa hannun sa yayi yana Warewa tare da cewa " Oya Come lemme Hug you...! Da gudu ta juya tana shigewa Gidan ,tana jin Muryar sa yana cewa ' Ki gaida mun da Baba . Aaman dake can Jikin Moton su yana kallon duk Wani Abu da ya faru tsakanin su , Dariya yake yi sosai kaman zai kifa a sarari yana furta " Aydaaannnnn you're d arrogant boss , Wallahi kana damun ƙanwata da Yawa fa?. Murmushi Aydaan yayi yana jin Sanyi a zuciyar sa , duk damuwar nasa ya nema ya rasa . Sau da yawa yana mamakin kan sa ,a kowani irin hali yake ciki ,yana ganin ta ko jin Muryar ta yayi sai ya nemi ɓacin Ran nasa ya rasa. Ƙwazin mu Wuce mu koma gida ." Gida kuma? Ai na dauka yanzu Gidan su Amaryar mu muka nufa? . Murmushi yayi yana sa hannun sa tare da shafa Sajen fuskar sa tare da cewa " it's remain 2 days a kawo mun ita gida na , naga Ƙarshen Tsiwan nan nata . Dariya Aaman yasa kamin yace " To don Allah Abi ta a hankali, I know you very well, Nasan yanda kake gurzar mata , kake masu caka² ,amma wai duka su Momy fa har yanzu Ganin na Allah suke maka . Kallon sa Aydaaannnnn yayi yana sakin Murmushi tare da lumshe Lulun idanun sa yana buɗe su a hankali , babu Abun da yake Hangowa sai a ranan da aka kawo masa Aaliyah gidan sa . Bazan manta da Wannan Ranan ba.! Yayi maganan yana kallon Aaman da suna haɗa ido su sun san Yaren nasu , Kecewa Da wani irin Dariya suka yi ,wanda tun da nake ban taɓa Ganin sun yi irin ta ba . Mu tafi Yanzu Please , naga Kirar Ammiee yanzu. Okay so you can call her back so that muji dalilin Kirar nata ko?. Kirar Numbern Ammiee Aydaaannnnn yayi inda buga daya biyu ta ɗauka cikin Muryar dan tashin hankali ,wanda daga Ji yasan babu lafiya yaji tana cewa " Aydaaannnnn kana ina ne? Kazo Gida yanzu yanzu don Allah.! Cikin Sauri ya furta " Ammiee lafiya? Meke Faruwa?. Humm numfasawa Ammiee tayi kamin tace " Lafiya ba lafiya ba , Sumayya ce babu lafiya ,kasan ciwon ta ,kuma taki yarda kowa ya duba ta sai kai wai zaka Duba ta. Wannan wacce irin yarinya ce mai masifar taurin kai ? Taurin kan nata har a lafiyar ta ma sai tayi shi?. Akul Aydaaannnnn Sumayya fa nace maka ba Hibba ba? . Sumayya yayar kace kake kira da yarinya? . Kallon sa Aaman yayi da duk yaji mai ke faruwa shi da yake Gyefe . Alama yayi masa da ido akan yace gasu nan isowa yanzu . Wanda hakan Aka yi , I'm sorry Ammiee , yanzu zamu taso . Datse Kirar Ammiee tayi yayin da Aydaaannnnn ya kalli Aaman dake kallon sa shima . Amma fa kai dan rainin Wayo ne 🙄 Summy ce Yarinya , saboda zaka Aure ta ko? Allah mun gode maka da baka fito a babban mu ba , da wannan mulki naka da Son girma mun shiga uku . Murmushi Aydaaannnnn yayi kamin yace " Ƙwazin yi sauri kasan bata da lafiya tun ba yau ba . Fara barin layin suka yi kamin Aaman yayi duba ga Aydaaannnnn yana cewa " Amma me ya kawo Aaliyah gidan su Jidderh?. Dan taɓe baki Aydaaannnnn yayi kamin yace " Ban sani ba ,Amma zan sani nan gaba inshallah . ** Aaliyah..! Aaliyah Abba ya fito daga Ɗaki yana Kirar sunan Aaliyah ,wanda Inna Turai tayi tsimi ta rasa bakin magana don ta lura Aaliyah bata cikin gidan nan ,kuma tasan a halin da ake ciki babu inda zata je da Ya wuce gidan Umman Hauwa . Ina Aaliyah take ne? Abba yayi maganan yana kallon Inna Turai , kamin tayi masa magana ne ƙaramar Wayar sa ta fara ruri , duk da yayi mamakin ganin sunan mai Kirar ,amma a haka ya daga cikin faraa tare da cewa " A'a Malam Barka da Rana . Barkan ku dai . Kamin Abba yayi magana Baba ne yace " Aaliyah tana nan Wuri na ,babu mai mata Auren dole . Ƴa tace ". Murmushi Abba yayi tare da cewa " To to Malam , Yanzu bani Aaliyah muyi magana . Cikin zafi Baba yace ita kadai nake Gani na tuna da Mahaifiyar ta ,don haka ba zaku kashe ta ba itama . Jinjina kai Abba yayi yana dannewa tare da cewa ' Haka ne Malam kaba Aaliyah muyi magana . Aaliyah Ƙarana kika kai ? , To ki dawo Gida . Shine Abun da Abba yace tare da katse Kirar . Tsayawa Inna Turai tayi tare da cewa " Malam Aaliyah zata dawo dai ko? . Shiru Abba yayi kamin yace " Inshallah . ** Ɓangaren Aaliyah kuwa bayan rabuwar ta da Aydaaannnnn , Da gudu ta shiga Gidan Baba tana Cin karo da shi yana sababi , Hauwa tsugunne , Umma itama na sharce Gumi . Nufar Hauwa tayi da Gudu tana faɗawa Jikin ta tare da cewa " Adda Hauwa ,Adda Hauwa nayi..... Kasa ƙarike maganan tayi ganin Baba a tsakar gidan . Hauwa ne ta Ɗago Aaliyah cikin Sauri tana shafa fuskar ta tare da cewa " Aaliyah ta meke Faruwa? Kukan me kike yi?. Kamin Aaliyah tayi magana ne Baba yace " Kema idan kishiyar Uwar taki ta dame ki tattaro kayan ki ,Kiyi zaman ki anan . A'a Malam ba'a yi haka ba? Ba fa muji meke damun ta ba ? Kuma yanzu Turai ta sauya ,tana Son Aaliyah da duk jinin Abba a yanzu . Umma tayi maganan cikin Sanyi , Aaliyah me ya faru? Ta tambayi Aaliyah cikin nuna kulawa . Umma Auren dole Su Baba Salihu suka Ɗaura mun da Wani .... Aure.??? Baba yayi maganan cikin ɗaga Murya , ina wannan bazata saɓu ba.! #Mmn teddy*Don Allah don darajar Allah ki taimake Ni kar ki fitar mun da Wannan littafi , kema Don Allah kar ki karanta mun Indai baki biyani Haƙƙi na ba , Idan kin karanta baki biyani ba Wallahi keda Allah , Don banga Tsadar shi ba da Zaki kasa cire kuɗi ki saya ,Indai kina iya siyan Data na WhatsApp ,to kam tabbas zaki iya cire ₦300 dai ki saya littafin The Sexxies House ƙaramin group kenan , Vip group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 .* 23 Baba ne ya kalli Aaliyah yana cewa " Tayaya zasu yi miki Auren Dole , idan suna taƙama su iyayen ki ne ,nima matsayin Uba nake a wurin ki koda bani na kawo ki Duniya ba . Malam ka bar wannan zancen don Allah , Aaliyah faɗa mana ke kin san yaron ne ? . Kallon Umma Aaliyah tayi kamin tace " Eh na san shi ,aikatau nayi a cikin Gidan su ,har part ɗin shi ma ... Nan Aaliyah ta fara basu labarin Aydaan , Wanda tun da tace Gidan Moddibo Hauwa ta fahimci Wane ne . Shiru tayi tana jin Wani irin yanayi tsikar jikin ta na tashi . Sai da Aaliyah ta gama maganan ne Baba ya dafe kai yana cewa " Wannan tabbataccen Yaron Suka Wanke ki suka miƙa masa? Tabbas zaki dawo ba'a hayyacin ki ba Aaliyah , kuma Indai ina da Rai ba tare da amincewar ki ba bazan taba yarda a miƙa ki gidan Aydaan Moddibo ba . Tsayawa Aaliyah tayi tana Son tambayar Baba dama yasan Aydaan ne ? Sai kuma tayi shiru tana nazarin kalaman sa. Ita dai a wannan lokaci taji yana mawa Abba Sababi ne ta Wayar sa , wanda kamin tayi Aune taga ya mika mata Waya suna magana da Abba . Jiki a sanyaye ta mike tana cewa ' Baba Bari na koma.! A'a Aaliyah ki taho dakin Umma ko ruwa ki sha kamin ki tafi . Wani irin kallo Baba ya watsa mawa Hauwa , Wanda tayi Saurin kasa da kan ta . Kama Hannun Aaliyah tayi tana shigewa Ɗakin Umma da ita . Aaliyah ne da shigar su ta fara neman wurin zama ,wanda kamin ta zauna Hauwa tace " Ke dakata.! Bana kirawo ki bane don ki zauna ... Aaliyah kalli idona ki faɗa mun matsayina A wurin ki . Cike da mmkin sauyawan Hauwa Aaliyah idon ta na cikowa da Ƙwallah tace " Ke Adda ta ce , Yaya na Uwa ɗaya uba ....ya isa ban tambaye ki wannan ba . Kin san da hakan ? Hauwa tayi maganan tana kallon Aaliyah wanda tayi saurin gyada Mata Kai . Motsa Baki Hauwa tayi tare da fara cewa " ke da Bakin ki a kwanakin baya kika taho kika same ni da cewa " Na faɗa miki duk wani Abu da zai ɓata mun rai game dake ,domin ki kiyaye ,nace miki babu komai, To Aaliyah yanzu Akwai . Na'am Adda Hauwa me nayi miki? Aaliyah tayi maganan tana narke mata ,domin tana Gab da fashewa da kuka . A'a bance kimun kuka ba , Aydaan .! Ki sani idan kika kuskura ko sau Ɗaya kika ɓata ma Aydaan tamkar Ni Hauwa kika yi mawa , Haka idan kika guje shi kusani tamkar Nine kika guje mawa." Aaliyah idan kika azabtar da Aydaan Wallh bazan yafe miki ,ki fita ki bani Wuri Kiyi duk Abin da kikayi niyya . Fashewa da Kuka Aaliyah tayi kamin ta juya da Gudu tana ficewa daga Ɗakin ko sallama ba tayi mawa su Umma ba ta fita tana kuka . A hanya sam kan ta ya kulle ,me Adda Hauwa take nufi? Shin tasan Aydaan ne? a'a Babu ta yanda Za'ayi Tasan shi . A haka ta isa gida ,tana shiga Ta nufi Ɗakin Abba . Zubewa tayi har ƙasa tana basa Haƙuri tare da cewa " Na tuba Abba , na amince Wallh zan masa biyayya zan zauna da Aydaan ,amma kuce Adda Hauwa ta daina fushi dani Don Allah. Inna Turai ne ta riƙo ta tana cewa " Ita Hauwan ke fushi dake ? Gyada Mata Kai tayi tana fashewa da Sabon kuka . Dafa ta Inna tayi tare da shafa bayan ta tana rarrashin ta ya isa . Zata daina kinji?. Saurin riko Hannun Inna Turai tayi tare da cewa " Inna Adda da gaske zata daina fushi dani? . Gyaɗa Mata Kai Inna Turai tayi tare da cewa " Ai kin san bata taɓa fushi dake ba , Yau ma dai ta nuna miki kisan darajar Auren ki ne . Mu tafi ɗaki muje kici Abinci . Miƙewa Aaliyah tayi Abba na Murmushi cike da jin sanyi a zuciyar sa ta fice daga Ɗakin tare da nufar Ɗakin Inna Turai . ** Basu samu isa Garin Ibadan ba sai Safiyar goben ranan . Koda suka isa Gida Kowa part ɗin shi ya nufa tare da kimtsawa ,kana kusan Awa biyu Aydaaannnnn ya fito yana nufar Ɓangaren Ammiee . Anan ne take ƙara Sanar masa da Isowan Amaryar sa a gobe , Wanda Batasan Tuni Abban Ibadan ya sanar masa ba . Ammiee ne tace dashi yaje ya duba jikin Summy ,don har yanzu jikin nata sai a hankali ,ciwo sosai take yi . Jin hakan yasa shi nufar part ɗin Hajiya Rahina . A Falo ya tadda Momy Rahina don saukowar ta kenan daga Bedroom din Summy . Hannun ta dauke da glass cup da alama ruwa ta bata sannan ta fito . Washe baki yayi cike da jin dadi da faharin ya zama sirikin ta tace " dawowar yaushe ?.. murmushi yayi yana gaishe ta kamin ya haura upstairs don nufar bedroom din Summy . Da shigan shi Bedroom din ya ga ko ina ta rufe ruguf , a hankali ya taka yana nufar window tare da yaye labulan , Tun shigowar sa taji ƙamshin turaren sa ,wanda a ko'ina taji bazata yi makowar mai shi ba . Wani irin Raɗaɗi take ji tana ɗago idanun ta tare da Ware su daƙyar dai dai yana isowa. Hannun ta ta ɗago masa tana miƙa masa , Wanda a hankali ya miƙa nasa yana haɗawa da nashi ,tare da matsowa kusa da ita yana hayewa saman gadon ,dama sun saba. Matsa hannun nata yayi a hankali yana jin Zafin jikin nata yayi tsanani . Ɗago da Lulun idanun sa yayi yana zuba su a kan fuskar ta , wanda suna haɗa ido tafara zubda Hawayen da suka dade da daskare mata a zuciya . Kuka take sosai har dasu Ajiyar zuciya . Wanda duka yasan dalilin yin masa hakan ,bai wuce kishi da bakin cikin Auren sa da Aaliyah . Kallon ta yayi yana cewa " Meke damunki Summy? Ina ke miki ciwo ? . Ɗago da idanun ta tayi da suka yi Jah kaman zata masa magana sai kuma ta kasa . Please ki faɗa mun ? Me yasa kika ƙi bari a kaiki asibiti?. Aydaaannnnn ina Son ka.! Bazan iya jurar ganin nayi kishi da ko wacce ya ma ce ba ,zan iya komai , bazan iya kishi da Yar Talaka ba kuma abun Haushin ma yar Aiki na.! Kuma yar Aikin gidan mu .! Wani irin ba dadi yaji , wannan yasa shi yi mata Wani irin kallo kamin yace " Nine nace ina Son ta ai , so ina ke miki ciwo?. A Maimakon ta basa amsa kawai sai ta fashe da kuka ,nasani ai . Aydaan ka tsane Ni me nayi maka? . Ke Summy , Wai ke bakya duban Ni Ƙannin ki ne? Me yasa zaki Soni? .So babu ruwan sa da Wannan , Amma zaka iya kashe Ni ta hanyar yimun Allura yanzu ai kai likita ne ." Kallon ta yayi cike da jin dan tausayin ta . Hannun sa yasa yana Rungume ta jikin sa , wanda nan naga Abun mamaki shigar da kan ta tayi saman ƙirjin sa tana shaƙar ƙamshin jikin sa tare da masa Wani irin kuka can ƙasa² na tada Sha'awar masoya . Sarai tasan waye Aydaaannnnn shi yasa duk wani Abu da zata ja hankalin sa take yi . Hannun sa yasa yana shafa suman kanta har zuwa Bayan ta tare da hura mata iska a Gyefen kunnen ta a hankali ,is Okay my Summy ,ya Isa ina Son ki kema . Sauke Ajiyar zuciya tayi tana saka hannun ta tare da shafa saman ƙirjin sa tana wasa da ƙwantattun gashin ƙirjin shi . Lumshe ido yayi tare da saurin riƙe hannun ta cikin wani irin yanayin murya yace " Stop it". Yayi maganan tare da miƙewa yana cewa " Bari na Dauko first aid box na yi miki allurao . Ga shi nan ai , Ammie tun juya ta shigo dashi . Juyawa yayi yana kallon inda ta nuna masa , nufar wurin yayi yana dubawa tare da Ɗaukar Wasu alllurai yana haɗawa wuri guda tare da jan shi a ƙaramin sirinji ....Takowa yayi zuwa inda ta miƙe zaune . Tsayawa yayi yana kallon ta , kamin yace ' Bani Hannun ki nayi miki?. Kallon sa tayi a shagwaɓa tace " A'a Ni ba'a mun Allura a hannu kamun a baya kawai . Cike da yagewar ido da yafi nata yace " Okay juya ,kuma kar ki mun raki . Juya masa tayi yana sa hannun sa tare da Sauke Skirt ɗin jikin ta , Wani irin abu ya haɗiye , hannun sa yasa yana shafa tudun Bayan ta , Kusan mintuna biyar yana kasa sa Sirinjin . Ita ko lumshe ido take , tana fara jin tana tsiyaya . Wani irin magana take a harde kaman wanda ake saka mata shocking . Aydaaannnnn Please... Please Aydaaannnnn , Aydaaannnnn ...! Hannun sa yasa yana shafa Gadon bayan ta cikin Wani irin Salo ,yana jin yanda Alƙalamar sa ke harbi kana yace " Mun kusa saura kwana nawa ne ? Just mu kara hakuri kar muyi sabon Allah . No Aydaaannnnn Babu komai fa . Kai ai miji na ne zaka zama . Wani irin kallo yayi mata bai san lokacin da ya zura allurar ba tana gantsarewa tare da sakin yar ƙaramin ƙara . Hannun sa yasa yana lailaya mata kamin yace " zan Aiko miki da magani ki tabbatar kin sha . Yayi maganan a gadarance kun dai san shi da isa da mulki ga uwa uba Miskilancin hummm. Juyawa yayi yana ficewa da ga Bedroom din tare da nufar Farfajiyar gidan . *** Tsawon dare Aaliyah ta kasa barci ga damuuwar Adda Hauwa ga kuma damuwar daga Yau gobe Ibadan aka kuma yi da ita . Me yasa Adda Hauwa zata Faɗi mun haka ? Me yasa abun da bata taba mun ba ?. saurin miƙewa Aaliyah tayi daga Zaune tana faɗin Wallhi na gane na gane yanzu . Adda Hauwa itace Jidderh n da yake magana , tabbas itace ,saboda yace muna kama ba kaɗan ba .... Dafe kai Aaliyah tayi tana rushewa da kuka mai taɓa zuciya. Shine wanda Adda Hauwa zata yi fushi dani akan sa , Wayyo Ni Aaliyah , Me yasa Zaka shigo mun rayuwa ta . A haka ta wuni tana kuka har aka fara korar sallar subahi . ** Kaman yanda Aaliyah idanun ta suka gagara rintswa haka ɓangaren Aydaaannnnn ,duk dashi na farin ciki ne ,duk ya kosa safiya tayi a taho masa da Matar sa ,wanda yake ganin Abun tamkar a mafarki . Sai bayan ya dawo sallar subahi sannan ya rintsa , inda a barci mai dadi ya dauke sa . A cikin barcin sa ne yayi mafarkin Aaliyah ta haifa masa cute bby girl , Wanda sukayi kama sak har daƙwa²n idanun . A haka ya tashi cikin matsanancin Farin ciki , Privacy ya nufa don lokacin ƙarfe Goma na safiya . Bayan ya kamala karin kumallo sa ne , ya mike tare da nufar Ɓangaren Ammiee Anan yake jin tun Safe An tura Jirgin yawo Heliƙwafta na malam bahaushe don dauko Amarya . Hajiya Barmani tace bata buƙatar Ganin dangin Aaliyah ko mutum daya ,wannan ne yasa Momy Rahina Da Momyn Aaman su kadai tafiya don ɗauko Amarya , jirgi suka bi don zuwa Garin Yobe.... To ko ya abun xaya kaya.....! #Mmn teddy*Don Allah don darajar Allah ki taimake Ni kar ki fitar mun da Wannan littafi , kema Don Allah kar ki karanta mun Indai baki biyani Haƙƙi na ba , Idan kin karanta baki biyani ba Wallahi keda Allah , Don banga Tsadar shi ba da Zaki kasa cire kuɗi ki saya ,Indai kina iya siyan Data na WhatsApp ,to kam tabbas zaki iya cire ₦300 dai ki saya littafin The Sexxies House ƙaramin group kenan , Vip group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 .* 24 Nufar Ɓangaren Hajiya Barmani Aydaan yayi don Abba ne ya kira sa yana Sanar masa da Abun da bai san dashi ba sai a Wannan lokacin ...Wai Hajiya Barmani ta ce " Ba za'a kai Aaliyah Sabon Estate din su ba , Anan Gidan Zata zauna a ɓangaren sa. Wannan yasa Shi nufar Ɓangaren Hajiya Barmani , inda da Shigar sa ya tadda Summy Hibba , da Sauran ƴammatan Gidan . A'a Aydaaannnnn Ango na . Kallon Hajiya Barmani yayi kamin yace " Waye Angon naki? . Murmushi Hajiya Barmani tayi kamin tace " To ƙwarai ni kuwa , Don babu Abun da zaka nuna mun ƙuruciyar ma na Fika. Ran sa ba Dadi ya shigo Falon nata ,amma jin Wannan maganan nata yasa shi Darawa tare da cewa " Humm To Ni Angon Aaliyah ce. Saurin kallon sa Sumayya tayi yayin da Hajiya Barmani tace " Akul kar Wannan ya ƙara fitowa daga Bakin ka na haneka Kul". Kai Angon mata biyu ne , Yau dai za'a Fara kawo wacce kake kallon ta a mata , don Ni nasan Waye Talakawa da mugun abu ,babu Mamaki an gama da kai ne ,an kai sunan ka an tsaface ka Allon Ƙarfe . Ɗago da Lulun idanun sa yayi yana sakin mawa Hajiya Murmushi bawai don bai ji zafin maganan nata ba a'a . Sumayya itace Ƴar gata kuma Ƴar dangi ƴar uwar ka ta jini ba Wancen abun ba da ba zata taɓa nuna .... Hajiya Don Allah ki bar wannan maganan .! Ni bashi ya kawo Ni wurin ki ba ". Ƙwazin.! Hibba ta kira Sunan Aydaan cikin Sanyin murya tana Ɗago da idanun ta tare da kallon Aydaaannnnn . Ina jinki ,yayi maganan yana Bin fuskar ta da kallo . Ƙwazin Wannan Abun da kake is not Good , Bai dace ba , Anty Summy tana Son ka ,me yasa kake kokarin fifita Soyayyar Ƴar aikin mu akan na jinin ka? Mun taso tare , Tun muna yara muke So da ƙaunar junan mu , but Why now zaka ce baka Son jinin ka ko nace kana fifita wacce Da ita da Dabbobin gidan nan basu da mara ba . Don dabbobin mu sun fi mana ita amfani , su ko ba komai zamu yanka muci Namar su tayi mana Dadi. Ita kuwa fa? Sai dai ƙarin Ɗawainiya da Jidali iyaye.....Keeeee..! Ya Wani daka mata gigitaccen Tsawa wanda tun da take dashi bai taba masu irin wannan Tsawan ba ,don ko ina na Wurin sai da ya amsa . ina Wasa dake ne?? Ni sa'an Wasan ki ne? , Saurin girgiza Kai Hibba tayi tana kokarin sa kuka , Kamin yayi magana ne Summy da ta gama tunzura tace " Saboda An kawo aibun ta shine kake Wannan maganan ? Ai maganan Hibba gaskiya ne , Nima kamin Tsawa amma sai dai ta tsaya iya nan don babu duka ". Saboda me kika ce haka? Yayi maganan yana maida kallon sa ga Summy dake farfar da ido na musifa . Saboda Ni Yayar kace ,bakai ne ka riƙe mun hannu ba a yarinta, nice Wacce na kama hannun ka kana yaro mu tafi makaranta , Aydaaannnnn baya na ya goya ka ba sau Ɗaya ba Sau biyu ba... Soyayyar ka jarabta ta ne a gare Ni ...a kullum bani da burin da ya wuce na ganni tare da kai , amma kai da yake butulu ne mai manta alheri , kasha faɗa mun baka SO na sau nawa ? . Me yasa me yasa Aydaaannnnn duk matan duniya ka rasa wacce zaka hada Ni kishi sai Aaliyah?? . Saboda Ina Son ta , kuma ba zan daina Son Aaliyah ba har ranan da zan ban doraar duniya , saboda ina jin ta tamkar jini na dake gudana cikin jiki na.' Hajiya Aaliyah zasu sauka a yau a cikin gidan nan ,amma ban yi Alƙawarin zan barta takai gobe ba ,ba tare da na Kaita Gidana . Yana Gama Faɗin haka kamin Hajiya Barmani tayi magana ya juya fuuuu yana barin Falon .... Zuciyar sa na masa Wani irin Zafi ...zaki maimaita ke yayata ce ,tabbas sai kin maimaita wannan kalmar , Kuma zaki sha mmkin Waye Ni Aydaaannnnn , baki Sanni ba har yanzu. Bayan fitan sa ne Hibba ta kalli Summy tana cewa " Anti Summy you make a mistakes , Maganan ki yayi kaushi da yawa ,kin san Fa Waye Ƙwazin? Baya da kirki ,baki masa ba ma yayi miki bare kin masa . Na tausaya miki kar ki manta yau saura kwana nawa ne ? . Ni nafi So Aydaaannnnn ya kashe Ni na bar duniyar na Huta . Jin Haka yasa Hajiya Barmani cewa " A'a fa , sam duk bata kai ga Hakan ba Sumayya , Ni dai kawai abu daya zaki mun yana miki abu ki rabu dashi , idan kin zo ki faɗa mun ,zanyi maganin tijarar Wannan yaron , Rashin kirkin Aydaaannnnn yayi yawa , daɗi na dashi Daya shine yawan Sadakan shi da Tausayin marasa Ƙarfi . haɗa ido duka suka yi sai kuma suka yi shiru a zuciyoyin su kowa na fadin " Baki san Waye Shi Ɗin bane , Ai dole ya rinƙa Wanke zunuban sa da Sadaka ." ** Ɓangaren Aaliyah Kuwa Tamkar ba Amarya ba ,babu ado babu gayun nan na Amare , Kuka take tun da Suka taho har suka Sauka . A ganin ta wannan ba Aure aka yi mata ba sayar da ita kawai akayi ma Aydaan . Haushin Ahalin yanzu da kuma tausayin kan ta take yi , Don bata san wani irin tsana suka yi ma Talaka ba sai a yau , Sun ɗauke ta tamkar baiwa haka suka ce Babu wanda zai biyo ta a dangin ta wai daga baya mai bukatar ganin ta ya zo . Tuno da nasiha n Abba da kuma na Inna ,Umma ya sata cigaba da rera kukan ta a hankali , Gyefe guda na zuciyar ta tana faɗin Na shiga Uku na . Don tun da take kukan Su Hajiya Rahina Momy Muhibba Babu Wanda Ya tankata har suka sauka a farfajiyar Gidan .... Umman Mubarak ne da Ammie suke a farfajiyar Estate din don anan Heliƙwafta Nasu ta sauka da misalin 7pm . Sunan garin yayi duhu ne amma kuma ko ina na harabar gidan tamkar Rana yake haske ya haskaka ko ina . Cikin Sauri Umman Mubarak ta ƙariko tare da kama Aaliyah , Eyyya Come on Baby shiiiii..... It's Okay Dirling . Ta ƙare maganan tare da rungumo Aaliyah jikin ta tana rarrashin ta tare da shafa bayan ta . Tun yaushe take kukan ne ? Umman Mubarak tayi maganan tana kallon su Hajiya Rahina ,wanda ta tabe baki ,Momyn Hibba ne a takaice tace " A haka muka same ta ,muka kuma dauko ta . Oh ...! Ya isa kewan Gida ne ,kin san Abun ka ga Yaro . Umman Mubarak tayi maganan cike da Gogewa Don duk matan gidan ta fisu Gogewa da sanin duniya . Ita da yake ƴar siyasa ce don shekara daya kenan da saukar ta a kujerar sanate , don haka ta saba haba² da Al'umma talaka ko mai kuɗi . Murmushi Ammie tayi tare da cewa " To ko a kira Aydaaannnnn ne ? . Cikin Sauri Umman Mubarak ta amshe ta da Cewa " Of course yess, Saboda tafi sanin sa ƙila shi ya rarrashe ta tayi shiru . Haushi ne ya kama Momyn Hibba nan take tace " Don Allah ku bar yaro ya huta ,kar ku manta yanzu fa suna can suna kujiba² na Auren su saura ƙwana shida ne , So ai ita ba ƙaramar Yarinya bace sai kace Hibba ,ko Hibba zan kai Ɗakin Aaman ba zata yi ya kukan nan ba haba Don Allah.! Caraf Hajiya Rahina ta amshe da cewa " Tare mun da hanya yar Gari haba . Ammie ne ta kalle su kamin tayi magana Umman Mubarak tace " Hibba tafi shekara ashirin da biyar , Wannan fa ko Ashirin bata hada ba She's not up to 18yrs yarinya ce ƙarama ƙarama kuwa . Don Allah dai kawai ku bar wannan maganan , yanzu mu zamu wuce da ita Apartment din Aydaaannnnn , ku da kuka Hajiya Rahina kwa sanar mawa da Hajiya Barmani Amaryar ta iso . Ammie tayi maganan tana kama Hannun Aaliyah tare da barin Su Hajiya Rahina nan a tsaye . Duk Abin da Aaliyah ke ji nasu bai ɓata mata rai ba don itama ba Auren take So ba . Kawai don yafi ƙarfin ta ne yayi mata fin karfi a cewan ta . Tunanin Adda Hauwa ke sata kuka don ko sallama bata so sunyi ba tun wannan maganan da ta faɗa mata . Ina Son ki Adda , kuma zanyi biyayya a kalaman ki inshallah.....! #Mmnteddy*🕊️SEXXI'ES HOUSE🕊️* (Love and romantic story) *Don Allah don darajar Allah ki taimake Ni kar ki fitar mun da Wannan littafi , kema Don Allah kar ki karanta mun Indai baki biyani Haƙƙi na ba , Idan kin karanta baki biyani ba Wallahi keda Allah , Don banga Tsadar shi ba da Zaki kasa cire kuɗi ki saya ,Indai kina iya siyan Data na WhatsApp ,to kam tabbas zaki iya cire ₦300 dai ki saya littafin The Sexxies House ƙaramin group kenan , Vip group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 .* 25 Ɓangaren Aydaan kuwa Kaman yanda suka saba zaune yake Wuraren yammacin ,tun da ya tabbatar da dai dole Aaliyah ta zama matar sa , wannan yasa shi sakewa duk wani masifar Hajiya Barmani dake yi akan yana ta Ɗoki kaman Wanda za'a kawo masa ƴar Gwal sam bai dame sa ba . Zaune suke a love Garden nasu , Ko wannen su da Abun da yake yi , Aydaaannnnn ne ya kalli Aaman tare da cewa " Aaman kuyi hakuri Duka ,duka haƙuri zamuyi ,wannan auren fa Hadin Hajiya Kaka ne , itace kawai da rigimar ta muna zaune lau ta jajubo mana . Numfasawa Aaman yayi kamin yace " Dama cikakkun mata zamu Aura duk Abin zai zo da Sauki , cousins Dina ,Ragowar mu duka . Shiru Aydaaannnnn yayi yana jin Zafin Tuno da Yanda Yake ganin Mubarak na sukuwa akan Sumayya ,amma yau gashi Wai itace zai Aura a matsayin mata . Shi tun da yake bai taba Wani Abu da ita wai da sunan sex ba . Saboda tun da ya lura da ayyakun ta ya ja mata baya ,yau gashi Abun da yake gudu ya faru . Duk wai wa yafara Kawo Wannan Abun ne? . Aaman yayi maganan yana duban su duka , Lukman ne ya amshe da cewa " Ƙwaxin Mubarak mana ". Kallon Mubarak Aydaaannnnn yayi yana jin wani irin zafi da nadaman Abubuwan da suka aikata , sai kuma ya juyo tare da cewa " Mubarak muna ta magana but you keep silent ,baka ce komai ba sai charting da kake yi. Ɗago da ido Mubarak yayi yana kallon su duka kamin ya taɓe baki yana cewa " please cool Okay?. Nine Wanda na fara kawo mana Shawarar mu yi wannan Abu ,don haka kar ku damu ,zan kawo mana mafita . Don mun yi Aure shikenan Sai ba zamu cigaba da kula Sauran babes Ɗin mu na Waje ba? Yanzu ne fah muke jin ƙuruciya a jikin mu ....Kaiiii ya isa da Allah malami.! Aydaan ya katse shi cike da Ɓacin Rai . Okay Naji kace haka , Ni duka ba Wannan tambayar muka yi maka ba. Maganan da nake shin kai ne Ka fara Kauda Budurcin Sumayya?. Eh ya akayi ? , girgiza Kai Aydaan yayi kamin yace " Okay Hibba fa? Humm itama Nine , Ummu Kulsum , Gyaɗa masa kai yayi alamun shine , Okay Ummi fa? Matar da Shi Mubarak ɗin zai Aura kenan . Wannan Aaman ne? . Saurin cewa Aaman yayi " A'a Ni bani bane , sai dai idan Lukman . Jin haka nan take Lukman ya amsa dashi ne . Yanzu to mu me kuka nufi akan mu? Kuna nufin Ragowar ku zan Aura ? . Aaman yayi maganan yana miƙewa tsaye don ransa yanzu ne ma yaji yana ƙara ɓaci . Mubarak ne ya kalli Shi kamin yace " Kaima kayi irin na ƙwazin Aydaan mana ,ka samu yar babyn ka wacce bata wuce 18 ba ka Aura ,kasan taste ba'a magana anan Wurin , idan kayi haka shikenan , kaga sai mu cigaba da Aikin mu , kaman yanda muka saba a baya. Kayi da ita da rana ,muyi da ita da dare . Buɗe Baki Aaman yayi cike da mmkin maganan Mubarak da Ƙunar Rai yace " Amma Gaskiya Ƙwazin Mubarak baka da banbanci da bunsuru...muna yin wannan Abun a sirri yamu yamu babu wanda yasani shine kake maganan idan munyi Aure mu cigaba? Wai ma na tambaye ku duka cikan mu akwai wanda yayi istibra'i ? Yanzu matan sunnan yarinya ƙarama kake maganan a baka ?. Aydaan ne da saboda Tsaban zuciya da ya riƙe glass cup din hannun sa bai saki ba sai da yaji ta tarwatse saboda Tsaban riƙon da yayi mata ,ji yake kaman makoshin Mubarak ya riƙe . Miƙewa yayi yana huci kaman zaki kamin ya tsaya akan Mubarak yana cewa " Ƙwazin Aaliyah, Aaliyah ta zan baka? Aaliyah ta fa matata ?. Lukman ne yace " A'a duk abin ba na zafi bane ba ,Ni kaina na Dauka bayan Auren zamu cigaba da mu'amalar ne . Kai Wannan jaraba naku da ƙwartonci yayi yawa . Babu Mata ne a gari sai kuce sai cousins din ku ? Yanzu ga halin da muke ciki nan duka munyi kuskure ,don cikin mu babu wanda bai ci ƴammatan Gidan nan ba daya bayan ɗaya ,a kuma ko wani lokaci safe rana dare . Kai Wallahi duk yarinyar nidai Aaman dana Aura sai na ci Uban ta , Sai tasan ta amince mawa Wani har dani sai tayi nadama ,don ba zan....Wani irin Ɗaukewa maganan nasa yayi saboda zuciya . Yayin da Mubarak ya cigaba da cewa " To sai meye don mun cigaba da mu'amalar mu ,waya sani ?. Kaji taste din Wannan kaji na Wancen Abun yafi Armashi.....Ƙummm Ƙuƙummm Mubarak yaji Dukan Aydaan A fuskar shi ....ƙwalar shi ya kama ,yana duka Mubarak na ramawa , Amma saboda zuciyar ba iri ɗaya ba tuni Aydaan ya sussunduma masa fuska . Haniya ne yasa iyayen nasu lekowa ta window ganin abun dake faruwa kokawa tsakanin Aydaan da Mubarak yasa Su duka fitowa da gudu sauri ² suna nufo love Garden din ,don su Aaman sun kasa ɓanɓare Mubarak a hannun Aydaan . Duk Abin da ke faruwa a idon Aaliyah don Window Privacy ɗin ta a ta bayan garden Din yake . Tsayawa tayi tana kallon ikon Allah abin da bata taɓa Gani ba wai fada tsakanin su . Har abun ya kai ga kokawa . Meye ya haɗa su? Tambayar da take mawa kanta kenan kamin ta tabe baki tana cewa " Sun fi kusa . Juyawa zata yi don ita tana hangosu ta glass amma su basa ganin ta , nan taji Muryar Aydaan cikin zafin zuciya irin nasa yana cewa " Wallahi Aaliyah ba zata zauna a gidan nan ba ,a yau sai ta bar gidan nan , Gidan Ƙwarata zan kawo matata ta sunna?. Ɗifff duka samarin da ƴammatan su Hibba suka Dauke Wuta . Cikin Wani irin mamaki Ammie tace " Mene kace? Gidan Moddibo ne ya koma gidan ƙwarata? Meye haka Aydaaannnnn kana lafiya kuwa? . Hajiya Rahina ce tace " A'a babu lafiya .! Aydaaannnnn meke faruwa ? Yau da Mubarak kuke faɗa ? Abun da ban taba gani ba tun da kuke a rayuwa ko cacan baki bakwai yi tsakanin ku me yasa yau yanzu kuma?. Nisawa Tayi tana cigaba da cewa " Me yasa ka kira Moddibo's Family da gidan Ƙwarata? Eiyee me yasa? . Cikin Rufewar ido da tijara yace " Momy ba ƙarya nayi ba , gaskiya ne idan kuma ƙarya ne su Mussa yanzu . Aydaaannnnn.! Aaman ya kira sunan sa cikin ɓacin Rai , yauu kai da kan ka ,kake kokarin fallasa wa? . Kar ka manta kai ma ai harda kai a ƙwaratan. Mubarak da ya daku yayi maganan yana kallon sa . Akan yanzu ka Auri cikakkiyar budurwa shine kake kishi har da dukana Aydaaannnnn , Wato Sauran matan da muke mu'amala dasu ba mata bane yanzu ne kaga mace . Yesss Haka ne , ba zan Auri Ko daya daga cikin gidan Moddibo's Family ba . Wannan gidan kamata yayi da a sauya masa suna zuwa Sexxies House ,Wato gidan Ƙwarata .....! *Littafin na kudi ne , regular group₦300 VIP group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN tanan 08081202932 .* #BONUSPAGE #MMNTEDDY #RAMADHAN PROMO.! Alhamdulillah ,duk kan Godiya ya tabbata ga Allah ,mai kowa mai komai , Tsira da aminci su tabbata ga Sayyadina Muhammad SAW . alhmdlh RAMADHAN na kusanto mu , Ya Allah ka bamu ikon Aiki aiki na ƙwarai a cikin Wannan Wata mai isowa Wato watan RAMADHAN , Ni MMN TEDDY nake sanar da masoya na tare da dukan yan uwana musulmai , Sadaƙa da Zanyi daga Farkon RAMADHAN Zuwa Uku ga Watan RAMADHAN zanyi Rabon Kati wanda zan ɗaura shi a status ɗina , ko ta one Group da zan bude mai suna RAMADHAN Kareem , Badon komai ba zan yi Rabon Wannan kati sai don Albarkacin Wannan Wata mai girma mai kuma daraja , Zanyi Rabon MTN , 9MOBILE , GLO , AIRTEL duka dai 4 network ɗin nan in Allah ya kaimu kuma ya yarda . Ga masu buƙatar samun Wannan PROMO nawa zaku iya tuntubar Numbobin Waya ta gasu ,zan rufe saving contact da Adding a group dina ana gobe RAMADHAN inshallah.... Just charte up via 08081202932 ... Banda kira Don Allah , saboda A online zamuyi komai don haka kuyi magana dani ta Iya WhatsApp ne Ngd , RAMADHAN RAMADHAN....RAMADHAN KAREEM.! Maman teddy taku ce.! Allah ka bamu ladan niyya Amin ,kar a Manta a mawa fiyayyen Halitta Annabi SAW salati Goma Goma don Allah 👏. *Duk Wanda yayi karo da wannan posting shima yayi share Zuwa Groups uku ,don Alfarmar Annabin Rahma mun gode!**Don Allah don darajar Allah ki taimake Ni kar ki fitar mun da Wannan littafi , kema Don Allah kar ki karanta mun Indai baki biyani Haƙƙi na ba , Idan kin karanta baki biyani ba Wallahi keda Allah , Don banga Tsadar shi ba da Zaki kasa cire kuɗi ki saya ,Indai kina iya siyan Data na WhatsApp ,to kam tabbas zaki iya cire ₦300 dai ki saya littafin The Sexxies House ƙaramin group kenan , Vip group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 .* 26 Wannan Wani irin magana ce take fitowa daga Bakin ku haka ? Wai kun san me kuke faɗi kuwa? Kar zargin da na dade ina yi akan ku ya tabbata a yau .! Ammie tayi maganan cike da tsoron kalaman nasu idanun ta na taruwa da Wasu irin zafafan Ƙwallah . Kama kai Hajiya Rahina tayi tana cewa " Au Abun da kuke yi kenan ? Eh nace Abun da kuke kenan ? . Shiru duka suka yi mata babu wanda ya kuma cewa kanzil ,wannan yasa su duka cewa " Innalillahi wai'inna ilaihir raji'un , Ammien Aydaan kinji Kinga me nake Gani kuwa yanzu tattare da yaran nan ? . Ammie ne cikin fushi tace " Na gani kuma Naji Momyn Sumayya . Sun gama lalata da junan su kuwa Tayaya zasu Auri juna ? To Wallahi babu babu fashi ,kuka yi shukar ku don haka dole kune zaku girbi Abun da kuka shuka . Kuka Hibba tasa tana kama Ammie tare da cewa " Ammie pls Don Allah kar ku faɗa mawa Daddy da Abba , Ammie Wallh mun tuba , Ammie ban dani . Yi mun shiru shashashun banza shashashun Wofi . Kuka Momyn Hibba ta fashe dashi cikin jin zafi da raɗadi , tabbas dama ina jin ana cewa gata shi ke lalata yaro , yau gashi shi ya lalata ku . Naji na tsana kai na a yau . Nayi na damar kasancewa uwa wacce ta kasa ba ya'yan ta tarbiyya . Shiru su duka sukayi ,yayin da Hibba ta kalli Lukman tana cewa " Ƙwazin kune kuka samu ,kune kuka tursasa mu . Tassss Momy ta wanke ta da Wani irin gigitaccen Mari , wanda Ammie cikin sauri ta riƙe hannun Momyn Hibba tana faɗin " Basu da laifi baki ga su mata bane ,cikakkun masu laifin gasu nan a tsaye . Fashewa da Kuka su duka matan suka yi Hibba Ummi Sumayya yayin da da gudu Hibba ta juya tana barin Wurin. Jikin Aaliyah ne ya fara ɓari kar³ da take ganin komai . Muryar Ammie taji tana cewa " Wato ka gama lalata da su ,yanzu ka Auri Aaliyah , tare ba xan bari wani abu ya faru ba . Bata karake jin me Ammie tace ba cikin Saurin tajuya tana ficewa daga Privacyn ,don Ammie ne tace ta watsa Ruwa ta fito . Kayan da Ammie ta aje mata a saman ƙayataccen Gadon ta nufa tana dauka tare da sakawa . Ba ta gama saka Rigar ba taji ya shigo cikin Wani irin yanayi yake cewa " Aaliyah ina mayafin ki?. Kallon Aydaaannnnn Aaliyah tayi kamin tace " gashi nan . Hannun sa yasa yana Ɗaukar mayafin tare da Ɗaura mata akai yana riƙe hannun ta . Bai mata magana ba ya fara ficewa da ita daga Part ɗin nashi . Ganin sun nufi Farfajiyar gidan yasa ta Saurin kallon sa da yake bude mata moto , Yallaɓai Aydaan ina zamu je kuma?. Gida na zan kai ki , ai na ba gida na ,ba zaki zauna anan ba . A'a A'a Nidai Wallh Ammie bata ce na bika ba . Waye ya kawo gidan ? Nine mijin ki ko? Shiga muje . Tsayawa tayi tana masa tirjiya wanda Ganin tana ɓata masa lokaci ga zuciyar sa dake Tafasa don komai ya wargaza a yau nan take ya daka mata wani irin gigitaccen Tsawa wanda sai da ta firgita . Shiga ku wuce nace ..! Cikin Sauri ta shige Moton yana Rufewa tare da komawa mazaunin driver yana ficewa da ita Gidan. Tun da suka fita daga Estate ɗin take kuka a hankali ,wanda yake ƙara dagula masa lissafi . Banza yayi mata don playing music yayi a hankali yana tashi daga Moton wanda hakan yasa Aaliyah cigaba da kukan ta .....! #Bana jin dadi kuyi Hakuri da Wannan pl*Sexxies House 🏠* _(Love and romantic story)_ #Mmnteddy *Don Allah don darajar Allah ki taimake Ni kar ki fitar mun da Wannan littafi , kema Don Allah kar ki karanta mun Indai baki biyani Haƙƙi na ba , Idan kin karanta baki biyani ba Wallahi keda Allah , Don banga Tsadar shi ba da Zaki kasa cire kuɗi ki saya ,Indai kina iya siyan Data na WhatsApp ,to kam tabbas zaki iya cire ₦300 dai ki saya littafin The Sexxies House ƙaramin group kenan , Vip group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 .* 27 Tun Aaliyah na jin kar ta bar kukan ,a tunanin ta zai tausaya mata ya koma da ita inda ya Ɗauka ta har tayi shiru don ta lura a wannan Lokaci rashin mutuncin nasa ne ya dawo mata sak Wancen Aydaaannnnn din da ta sani A baya. Dafe kan ta tayi tana jin yana sara mata tare da mata Wani irin mugun ciwo . Kallon sa tayi tana sharce Hawayen fuskar ta kamin ta yi duba gare sa tana cewa " Me nayi maka? . Kuka fa nake yi ko tausayi na baka ji ba ?. Don ALLAH ka yi haƙuri ka maida Ni Gidan Ku can . Kallon ta yayi yana jin Maganan nata na sosa masa rai , Tabbas Aaliyah bata da Hankali , Wannan Gidan ne take So na mai data? Girgiza Kai yayi kurum tare da maida Hankalin sa a kan Hanyar sa. Ganin Wannan zallar Wulaƙancin da yayi mata ,tayi masa magana bai bata amsa ba ya cigaba da Driving ɗin sa yasa Aaliyah Cigaba da kukan ta idanun ta har suna Rufewa . Horn taji yayi a gaban Wani tamfatsetse Gida ,wanda Girman Gate Ɗin kaɗai Aaliyah bata iya hango Farkon sa. Aydaaannnnn .! Ta kira sunan sa Muryar ta na shakewa saboda Kuka .! Kamin ya bata amsa ne taga an wangale gate ɗin yana shigewa da Moton sa cikin Wannan Gida. Ke Kuka wai kike yi tun yanzu? , Humm ai bai kamata tun yanzu ki fara kuka ba ,bana Son Hakan saboda zaki wahalar mun da kan ki ne. Idan kuma na fara Aikina fa akan ki Suma zakiyi kenan ?. Tsayawa Aaliyah tayi tana kallon sa don bata fahimci barikin nasa ba. Kamin tayi masa magana ne taji an bude side Ɗin ta , wani murya taji kaman ta inyamurai yana cewa " Wlcm Madam . Juyawa tayi tana kallon inyamurin irin ibo Man ɗin nan Fari kaman zabiya . Kasa masa magana tayi don girman gidan da kuma irin mutanen da ta gani ya tsorata ta ainun . Juyawa tayi da kan ta da Sauri tana kallon ɓarayin da Aydaan yake ,amma nan taga ashe tuni ya fice wani security na rufo murfin Moton ɓangaren nasa . Cikin kullewar Kai da tsoro ta fito tana isa inda Aydaan ke tsaye alamun ita yake jira. Bakin ta na Rawa kaman yanda jikin ta ke makerkyata tace " Yallaɓai Me ya kawo Ni nan? Ina ne nan kuma?. A Miskilance ya bata amsa da nan Gida na ne , inda na dade ina jirar Na tare da Jidderh ta , Amma ko yanzu Ban cire mawa kai na ba . Let Go in". Eh...? Aaliyah tayi maganan tana Buɗe Baki na mamaki da tsoro ,kana tace " Wallahi ba zan shiga ba ,gidan Yanka kai kakawo Ni ...Dama na dade ina zargin ku ,saboda marasa imani da tsoron Allah sune kaɗai Wanda zasu iya aikata Irin wannan Abun da kuke yi a tsakanin ku . Kuna lalata da junan ku , dama an ce masu shan jinin mutane sune suke irin abun da kuke yi . Wallahi ba zan shiga ba ,ka maida Ni Gida Wayyo Adda ,Wayyo Innna na shiga uku .! Tsayawa Aydaaannnnn yayi yana mata wani irin kallo shashasha . Dariya ne ke son ƙwace masa ,amma sai ya dake a zuciyar sa yana cewa " This is the best Solution da zan yi maganin Wannan yarinyar a cikin gidan nan . Ɗaga kansa yayi yana bin gidan da kallo , tabbas ba ƙaramin gida bane ba ,don ya ɗauki Kusan Shekaru hudu kamin ya kammala shi . Bene ne Hawa Uku banda Under ground da yayi ,wato Gidan ƙasa . Ba'a bakin ta ya fara jin ana zargin kudin sa ba , amma shi yasan sirrin sa Ɗaya ne baya Wuce biyayyar iyayen sa ,da kuma cida Almajirai da marasa ƙarfi , wannan sirrin ƙaɗai ya riƙe a rayuwar sa ,wanda yake ganin haske dama da haunin sa . Hannun sa yaji Aaliyah ta riƙe tana tana zubewa a ƙasa tare da cigaba da rusa kuka faɗi take ' Na tuba Yallaɓai kayi ma Allah ka mai dani gidan Iyaye na da ka ɗauko Ni . Ke wuce mu je ciki , kin san meye kina cigaba da damuna da Wannan kukan naki zan debi jinin jikin ki yanzu ko na jefaki Saman can kin gan shi can ko? To Ɗakin Dodo na ne.! Laha'ilah ha'illallah . Ta yi maganan tana kama bakin ta ,ba zanyi ba ,ba zanyi ba Wallahi na daina . Okay muje. Hannun sa ta kama tana ƙanƙamewa don gaba ɗaya ma'aikatan Gidan ganin su take yi wasu irin azzaluman mutane masu kashe yara da manya . Kallon ta yayi ta Gyefen ido yana lura da yanda Gumi ke sauka mata , a daya bangaren na zuciyar shi dariya yake yi ,amma a dayan kuma tausayin Aaliyah ne ya kama shi . Wato duk masifa dai ita ta yarda dashi ,tun da shi ta riƙe gagam . Ɗan Girgiza kai yayi a zuciyar shi yana cewa " I really love you . Hannun ta ya haɗa da nashi a tare suka isa Wani irin mahaukacin ƙayataccen Falon ,komai na Wurin walwali yake tamkar an yi shi da ruwan Gold . Tabbas ya tabbata Aydaan kuɗin sa bana Allah bane tayi maganan a sarari bata san tayi ba . Cigaba tayi da cewa " ko ina Hajiya Munaya take a yanzu Allah masani . Shiiiii Huuuuuhhhh taji ya hura mata iskar bakin sa a hankali ta Gyefen Kunnen ta , Saurin kallon sa tayi a Firgice ,wanda taga Ya zuba mata wannan Lulun idanun nasa . Tana sama kina So ki ganta ne ?. Yayi maganan yana ɗaga mata Gira. Maganan sa ta tuna Wanda Yace nan ɗakin Dodon sa yake , hakan yasa Aaliyah saurin Girgiza kai tana cewa" A'a a'a . Okay ai na ɗauka kina so ki ganta ne sai na kai ki ai . Don Allah Yallaɓai kayi haƙuri kuɗin ka fa ban ɗiba ba , Wallh Munaya ce. Shiiiii yi mun shiru , Munaya Na gani ko ke? . Sunkuyar da kai Aaliyah tayi hawaye na cigaba da bin Kuncin ta . Can Gyefe ya kalla wurin da Dining area yake , Murmushi yayi yana sa hannun sa tare da shafa Gyefen Kuncin ta , ke Wannan kukan fa? I told you to Stop it. Me kike Son ci Yanzu before mu ƙwanta.! Fiddo da idanun ta Waje Tayi cikin Muryar Kuka tace " A'a na ci abinci bana cin Wannan . Okay ni Abinci zanci yanzu . Idan na kammala sai na fara faɗa miki sharuɗɗa na . Kinji Darling love . Kallan sa Tayi kurum sai ta taɓa baki tana shirin fashe masa da kuka. Sallah zanyi tayi maganan tare da fashewa da Kuka 🥹 . Dariyar da yake dannewa a wannan karon ƙwace masa tayi , a zuciyar shi yana cewa" mah love ta tuna da Allah😂 . Okay taho naci Wani Abu sai muyi sallar tare . Sakin baki tayi tana mamakin ,Au dama wai irin ku kuna Sallah?. Wani irin kallo yayi mata tun daga ƙasar ƙafar ta har zuwa fuskar ta kana yace " Da da nake yi har ki shimfiɗa mun sallaya hala ke kike mun . Kuma Allah na Amsa? . A'a ban sani ba dai . Amma Mtsww Dan tsaki yayi tare da cewa " Matsalar ke dai ka ki nan ne ba tsawo sosai . Amma zaki iya ɗage Ai . Ƙurr ta masa tana kallon sa . Sirinowa yayi yana rage tsawon sa tare da daidaita wa da nata . Look up Darling sweat . Me kika gani a anan? . Bin saman Goshin sa tayi da kallo inda Alamun shatin sujada ya bayyana . Shiru tayi bata yi magana ba , sai ji tayi ya kama hannun ta yana cewa " Oya muje . Kasa masa magana tayi a haka suka haura Stairs biyu kamin taga ya gyara mata kujera yana cewa " zauna . A hankali ta zauna tana kallon sa ya fara svng kan sa , Lemu ne a gyefe sandwich sai Jalopies , Wani Bowl ya bude nan take ƙamshin haɗaɗden Pepe meat ya karade Wurin . Darling love kin San meye? Ina cin Abinci sosai , Kinga Irin wannan zaki rinƙa mun ,and second one Ina Son ina cin nama sosai . Wani irin ajiyar zuciya Aaliyah taja mai ƙarfi a zuciyar ta cewa take " Babu shakka wannan naman mutum ne a gaban sa ,ko ƙamshun ya fita da ban , dama ance naman mutum yafi na kowa Ni dabba daɗi . Shiyasa yake ....Darling ki cinye wannan yanzu ga Lemu ki sha , saboda Wani Aiki zamu ƙwana muna yi , kuma babu hutu bare kice zaki ci Abinci ,Cox idan muka fara akwai yiwuwar kiji yunwa . Saurin Girgiza masa kai tayi tana fashewa da kuka tare da cewa " A'a Wallh ba zan ci ba , bazan ci ba ..! It's Okay . Shikenan bari na ci ... Nan take ya fara cin Abinci sa wanda yayi kusan mintuna Goma kamin ya sha Lemu yana miƙewa tare da hamdala . Muje ki ga Bedroom ɗin mu . Bin sa da ido tayi har ya iso gaban ta yana kama Hannun ta tare da Nufar Bedroom din shi da ita. Wow shine Abun da ta furta a zuciyar ta , komai na Bedroom ɗin milk and Blue ne . Abun gunun ƙayatarwa . Gyefen bangon ta kalla inda taga Wani irin makeken. Plasma tamkar ba'a cikin Bedroom suke ba . Shi kan shi Plasman abun kallo ne. Juyawa tayi tana bin window ɗin da kallo da sauran Wurin baki ɗaya Don tafi mintuna sha biyar sam ta manta da inda take. Wurin sosai ya tafi da ita . Motsin Fitowar shi taji daga Bathroom yana tsane Sumar kan sa da Towel . kallon ta yayi tare da Cewa ' Je ki dauro alwala muyi sallah . Sum-sum-sum ta juya tare da nufar Toilet ɗin. Tsoron abin da zata gani ne yasa ta tsayawa gashi dai Wurin ya buɗe da kan sa amma tsoro ya hanata shiga . Tsayuwar me kike yi? Tsoro ne kike ji? . Saurin kutsa kan ta tayi ciki tana ambaton sunayen Allah tsarkaka. Murmushi yayi yana cewa ' Yau komai zai wuce inshallah , zan zama bango a rayuwar ki , Zamu zama ɗaya in Sha Allah . Kaman mintuna biyar Aaliyah ta fito , ba tare da ta kalli inda yake ba ta nufo wurin kai tsaye wato inda ta barshi . Ɗago da idanun ta tayi don ta tayi masa magana .kawai sai ta yanka masa wani irin uban ihu . Tana yin baya tare da shirin fadi . Don ganin sa tayi tsaye babu kaya a jikin sa yana shirin saka Mini boxer da jallabiyar da zaiyi sallah . Saurin kai hannun sa yayi yana riƙo ta tare da mannata jikin sa . Wani irin ihu ta kuma sa masa tana fuzgar kan ta tare da nufar can Gyefen coner tana shigewa tare da cigaba da kukan ta . Bai yi yunƙurin bin ta ba ,don ya san abun da yasa ta yin hakan ,wannan yasa shi cigaba da saka kayan sa , sai da ya kammala ne ya shimfiɗa sallaya yana aje mata Wani Dubai hijaab mai kyaun gaske tare da cewa " Zo ki ɗauka . Muryar ta na Rawa tace " Nayi Sallah a gidan Ammie . Humm Wannan da banne ,nafila za muyi . Jin hakan yasa Aaliyah takawa a hankali tana nufar inda yake hannu tasa tana amsan hijaab ɗin tana sakawa , Kamin ta Ɗago ne taji yasa hannu yana gyara mata Hijaab din , kamin tayi magana ne taji ya rage tsawon sa yana kissing din saman Goshin ta a hankali cikin wani irin romantic caring voice ɗin shi ya furta " You're beautiful Aaliyah , Ina Son ki.! Shiru tayi masa a karkashin zuciyar ta cewa take " Wallh bana Son dan shan jini a zuciyata dama tuntuni bana Son ka...! Wani irin addu'a zaki mun yanzu ?. Yayi maganan tare da kallon Idanun ta . Zan yi maka Addu'ar Allah ya ganar da kai hanyar Gaskiya . Okay Ngd yayi maganan cike da jin dadin furucin nata ,wanda hakan yasa Aaliyah ƙara firgita da lamarin sa . Sallah yaja su suka yi kamin daga bisani bayan sun ida ya juyo tare da ɗaura hannun sa a saman kan ta yana fara masu adduo'i . Miƙewa yayi itama tana miƙewa to cire Hijaab din da komai na jikin ki . Kin san yau ba da kaya zaki kwana ba . Koda kuwa sleeping dress ne . Juyawa Aaliyah tayi tana masa kallon Ba zanyi ba , Wanda ko ta kanta baiyi ba yana kallon ta ya fara cire jallabiyar tare da Sauke mini boxer din. Rintse Ido Aaliyah tayi idanun ta na fidda ƙwallah . Tana ji ya tako zuwa inda take tsaye wannan yasata Bude baki tana shirin saka masa kuka ne yayi saurin dakatar da ita da cewa " idan kika mun kuka ,kin ga Ɗakin Saman can ,to nan zan kai ki ...ki mun shiru kome zan miki kina jina? Idan kuma ba haka ba zan hadaki da gawar Munaya a can . Saurin gintse kukan nata tayi tare da cigaba da makerkyata . Tana ji tana gani ya fara sauke Hijaab din ƙasa yana cire jallabiyar jikin ta . Ya zamana daga ita sai bra da pant . Idanun ta a rufe suke amma kuka take sosai kaman ranta zai fita gashi babu sauti saboda tsoron abin da ya ce mata. Hannun sa yasa yana hadata da jikin sa tare da mannata da jikin bangon Bedroom din inda take tsaye . A hankali ya fara bin jikin ta yana shafa ko ina nata tare da sa bakin sa yana kishin saman kyakkyawar Fuskar ta har zuwa wuyan yana yin ƙasa tare da Ɗaura bakin sa saman breast din ta wanda su suka fi tafiya da hankalin sa . Sun cika braziyan Dam , Hannun sa ɗaya yasa yana shafa guda tare da ligwigwita shi matsswa cikin salon romance ,bakin sa na Sauka akan ɗayan yana lashe tun daga saman har zuwa ƙasar tare da kama Nipples din ta yana tsotsa cikin Wani irin Salo wanda yasa Aaliyah fashewa da kuka tana faɗin don Allah kayi hakuri ..... Ɗago da idanun sa da suka fara Sauya Kala yayi yana cewa " bana ce idan kikayi kuka ko kikayi magana zan kai ki dakin can ba?. Shiru tayi tana haɗiye kukan nata . Gaba ɗaya ya nemi wannan narkakkiyar tausayin nata da yake ji ya rasa a wannan lokacin , Shi a yanzu kan sa yafi tausaya mawa ,wannan yasa shi Ɗaga ta cak yana nufar saman bed ɗin da ita . Rintse ido Aaliyah tayi tana jin yanda fatar jikin ta ke gogar nasa , gashi babu daman kuka kar ya Kaita dakin Dodon shi 😂 kaman yanda yace mata . Bakin sa taji yana sawa tare da kama nata yana tsotsa cikin wani irin yunwataccen Salo .! Hannun sa kuwa duka yana akan Nonon ta yana cakuɗasu tare da ligwigwitan su . Zafin da suke mata yasa ta motsawa tare da magana cikin tsoro tana cewa ' Wallahi Da zafi ne ,yana mun zafi .....Tashi na kai to.! Tsit tayi bugun ƙirjin ta na ƙaruwa . Danne ta yayi yana sakin mata nauyin sa tare da cigaba da aikin sa ,ya taɓa nan ya lashe nan ya tsotsa can . Motsi ta kasa yi ,sai hawaye kawai dake sauka mata . Ji tayi ya raba tsakanin ta yana buɗe ta ,wanda sai da tace " Washhh Ashhh. Kika yi kuka ɗakin Can sai na kai ki ,kinyi sallama da kowa kenan naki.... Zaki yi kukan ? Yayi maganan yana cigaba da tsorata ta . Saurin Girgiza masa kai tayi alamun a'a , Wannan yasa shi ɗago da ƙatuwar Azzakarin sa yana buɗe tsakanin cinyoyin ta yana luma ta tare da furta kalmar Bismillah . Lubumm ɓum ɓussmm. Ya shigar da ita ,wani irin gigitaccen Ihu Aaliyah ta saki wanda Batasan lokacin da Azaban bazata yasa ta yin hakan ba . Wannan ihu kuwa sai da ya amsa gaba ɗaya ilahirin Bedroom din . Jin hakan yasa shi juya Buran sa yana harbata ciki ,wanda yasa dole azaba sai yasa bakin kukan nata mutuwa . Hakan ko ya faru sam bakin nata yakasa ihu ,jikin ta ya daina Aiki na wucen Gadi. Ji take yana mata Wani irin shigar Zalama babu imani yake nannaɗar ta tare da sukuwa akan ta ,kaman yanda ya saba a kan matan banzan su ....sukuwa yake yana hajijuwa tare da Wani irin numfashi na Harijai da yake yi yana luma Buran sa ciki sosai tare da kauda duk wani yana nata . Jin Ta yake har kwanya , Tabbas yau yasan dadin yar shekara 18 da banbanci da yar 25+ ko 30+ irin su Sumayya . Wani irin Gwale ta yake yana mata Haƙar ƙawara tare da cigaba da ligwigwitan Nonon ta yana jan su kaman zai cire mata Nipples ,Ashhhh Ushhh Ushhhh Dadi Ashhhh ƙasan daɗi Aaliyah Zai tsinke ,Ashhh Gindina Daɗiiii Ushhhh Aaliyah Please don't leave me aside plsssss Ohhhh G ....Zai fita Gindina zai fitaaaaa aaaahhhh Bude munnnnnn Ushhh Ashhhhhh maganan yake a zauce yana ƙara wangale cinyoyin Aaliyah yayin da Buran sa ke harbi kaman zai fita ya bar jikin sa.....! Juyata yayi yana sauya Ƙwanciyar nata zuwa sex style yana Juyawa da ita tare da Ɗagota Ƙaɗan , A haka ya zura Azzakarin sa ciki yana cigaba da pumb² 🤣🥹 yana tallabo Nonon ta da hannayen sa , I really fall for you , I love i love all your body Darling sweat, Ashhhh Ushhh yana cigaba da zura Azzakarin da ciki , jin Wani irin ruwa dadin sa da ya fara sauka sai yaji jarabar tafi ta baya , Wannan yasa shi Fara buga mata Wasu irin gigtattun gotso yana ihun dadi tare da sukuwa a kan ta m tun Aaliyah na jin izayar da sambatu nasa idanun ta suka fara rufewa......! #Mmnteddy #Bonus page😂💃🏻 Dama gare ku masoya littafaina MMN TEDDY . Zaku same su akan farashi kaman haka; 1)Walijaam₦500 2)Yar Aikina₦200 3)Dijama yar Fulani ₦200 4)Ƴar waye₦300 5)Zuma da maɗaci ₦300 6)Ƙwaryar sama ₦300 7)Siyasata₦500 8)Gidan ƙwarata ₦300 9)The sexxy boss ₦500 10)Habibi da'iman 11) Kawaliya 12)My lady Boss ₦500 13)Taɓarahh₦500 14)Bintoto 15)Ƙwarton manya₦500 16) Sexxies House ₦500 17)Sadaka yalla₦500 18) The virgin maid₦500 19) Wominizing boss₦500 20) Bafullatanan Ruga₦200 zaku iya turo da kudin ku via this account 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932.s .*Don Allah don darajar Allah ki taimake Ni kar ki fitar mun da Wannan littafi , kema Don Allah kar ki karanta mun Indai baki biyani Haƙƙi na ba , Idan kin karanta baki biyani ba Wallahi keda Allah , Don banga Tsadar shi ba da Zaki kasa cire kuɗi ki saya ,Indai kina iya siyan Data na WhatsApp ,to kam tabbas zaki iya cire ₦300 dai ki saya littafin The Sexxies House ƙaramin group kenan , Vip group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 .* 28 Nan take ta sume masa Gau bata san ma inda kan ta yake ba . Shi ma kuma bai saurara mata ba bare har ya lura da ta Sume a wannan halin . ** Ɓangaren Gidan Moddibo's Family kuwa Tun bayar Ficewar Aydaaan daga Wannan Gidan Labari ya riski Iyayen nasa ciki Har da Ammie ,wanda Hankalin ta yayi ƙololuwar Tashi ,don bata san a wani irin yanayi zai tarbi yar mutane ba , Don ta fahimci Abubuwa da yawan gaske Game da Aydaaannnnn da Kuma Aaliyah. hankalin ta a matuƙar tashe tayi tana ƙoƙarin Kirar Wayar nasa amma kuma ina Sam bata shiga Bare har ta same shi. A takaice a haka Ammie ta ƙwana Hankalin ta a tashe sam ta gagara Rintsawa . Ba'a maganan Bangaren Yaran Gidan ,wanda Suma barci sai Dai muce Rabi da Rabi . Basu taɓa Gasgata waye Aydaaannnnn ba sai a yau . Wannan Wani irin ɗan takife ne? To me yake nufi da hakan ?. Abun da Lukman yace kenan don su kwana sukayi su uku idanun su biyu basu rintsa ba. Aaman ne yayi Murmushi yana cewa " Asirin kowa ya tonu mana? Ai Kaga yanzu dole a sahale mun Wannan ƙadddararran Auren ,a bar Ni naje na lalubo dai dai Ni mai....Waye me halin? Lallai Aaman ka cika ɗan rainin Hankali , Ka manta a lokacin da kuke sukuwa akan su Hibba shine yanxu saboda ance mu Aure su duka kuke janye jikin ku kai da Aydaaan.! Mu ma fa mutane ne ,kamar yanda kuke ji haka nan mu ma." Lukman yayi maganan tare da kallon Aamaan wanda ya saki murmushi yana cewa " To ai shikenan. Ni kunga yanzu ma barci zanyi . Kallon sa Mubarak yayi wanda Gyefen fuskar sa a ka nade da bandeji. Bafa kunfi mu son ku Aura kintsatstsu ne ba , A'a Wallh zamu iya cewa mun fi ku , saboda shekarun ba daya da naku ,munfi ku hankali kuma kun sani . Shiru Duka Wurin aka yi , anan ne suka fara tunanin Hanyar da zasu bi suga sun magance matsalar da Aydaaannnnn ya saka su duka , amma kuma ina a haka suka ƙwana babu wata mafita da suka samu . Ɓangaren su Summy suma a haka suka ƙwana kowa da Abun da ke zuciyar ta na tsoron me zaije ya kai ya dawo.! Don a tunanin su ko wacce a wannan lokacin Zata iya Rasa Masoyin ta. Wannan dalilin yasa su ma yanda suka ga rana haka suka ga Dare. *** Ƙarfe 7:am Ammie ta fara Doka ma Aydaaannnnn kira don sanar masa da Kirar meeting da za'a yi a part ɗin Hajiya Barmani , a wannan karon tayi nasarar Samun shi , don tun asubahi yake treatment ɗin duk Wani Rauni da yayi ma Aaliyah. A wannan lokacin da Ammie ta kira tuni ya gama kimtsa Aaliyah yasa tayi breakfast kamin ya bata maganin rage zugi . A kuma wannan lokacin barci ya dauke Aaliyahn wannan yasa bata san ma da Kirar Ammien ba . A waya ne Ammie take kuma shaida masa idan zai taho yazo har da ita Aaliyah don maganan itama a yanzu ya shafe ta . Datse Kirar Ammie tayi yayin da Aydaaannnnn ya tsaya yana bin Wayar da kallo . Sam ya rasa fahimtar a wani Hali Ammie ke Ciki . Duk matsanancin Farin cikin da yake ciki ,amma bai hana zuciyar shi jin babu daɗi ba ,wannan ce karo na farko da Ammie tayi masa magana babu raha ko zolaya. #Mmnteddy29-30 *Ina godiya da Adduo'in ku a kaina , akan Rashin lafiyar da nayi ƙwana biyu , to yanzu jikin alhmdlh kuma inshallah zamu cigaba da Update ɗin mu babu Sanya... Sai dai kar ku manta Wannan littafin na kudi ne , ban yarda ki fitar mun ba tare da sani na ba , haka kema ban yarda ki karanta mun ba tare da kin biyani Haƙƙi na ba don ALLAH. ga masu bukatar cigaba regular group ₦300... VIP group ₦500... Special ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN tanan 08081202932* Tsayawa yayi Bakin Window wanda yake Hasko masa komai na gaba Ɗaya Farfajiyar Gidan nasa , Tsawon lokaci ya Ɗauka yana Tunanin Abubuwa,Ƙarar Shigowar Taxt massage yaji ya shigo masa Wanda hakan yasa shi juyawa Yana nufar Inda ya aje phone Ɗin sa. Swipe up yayi tare da Duba Saƙon da Aaman ya turo masa. Murmushi ya saki kamin idanun sa su cigaba da karanta masa kaman haka " Gm Cousin . Ya ƙwanan Amarya , To yanzu² Gamu duka a Falon Hajiya Barmani da su Daddy kai kaɗai ake jira ,ka saka mu a tashin hankali dama kai kan ka. Amma nidai kayi mana Addu'a kamin ka iso ,Na Allah yasa soke Auren nan da za'a haɗa mu zasuyi ... Kar ka manta ka tambayi Aaliyah wacece Jidderh a wurin ta? . Yar Uwar ta ce ,ko kuwa Family friends ne ?. Aje Wayar Aydaaannnnn yayi yana nufar inda Aaliyah har a wannan lokacin take A ƙwance . Zama yayi Gyefen ta yana sa hannun sa tare da shafa Gyefen Kuncin ta , Wanda suka kumbura sukayi jajir saboda Tsaban kuka. Idon sa ya tsira sosai a saman kyakkyawar Fuskar ta , Wanda da ido yake Rattako duk wasu jawaban dake a zuciyar sa na kusan mintuna biyar kana ya kuma saka hannun sa yana Tallabo ɗan mitsulun bakin ta ...Pink lips ɗin ta ya kalla kana ya matsa kurkusa da ita. A hankali ya kai Fuskar sa da bakin sa yana ɗaurawa a saman laɓɓan ta tare da fara kissing,a kuma dai dai Wannan lokacin Aaliyah tana ware idanun ta tare da buɗe su a saman Kansa ... Har a Wannan lokacin bata da ƙarfin iya koda matsarda shi ne daga Jikin ta ,duk da a ɗaya ɓangaren na zuciyar ta cewa take " Which kind of person did I married? Mugu ne Wannan sam baya da tausayi , Wai Ni kam a haka zan zauna ? Tayi maganan a zuciyar ta tana tunano da yanda Taga Yayi mata Kaca-kaca tana kuka yana faɗa mata Sorry babe , Zai Warke nan kusa. Hawayen da ya taru mata ne tasa hannun ta tana Gogewa ,kamin ta Ɗago ɗayan Hannun nata a hankali tamkar wanda aka Ɗaura mata Wasu kaya nauyi ɗaurawa tayi a saman ƙwantattun kuma lallausar Sumar kansa kaman na Arab , Kasa masa magana tayi don komai nata a gajiye yake wannan yasa ta yamutsa masa Sumar kan nasa , alamun ya tashi . Tsayawa yayi yana dakatawa da kissing lips Ɗin nata kana ya Ɗago yana mata sakar mata Wani irin sanyayyar Murmushi yana furta " Kin tashi ?. Gyaɗa masa kai kurum Aaliyah tayi tana fara motsa Jikin ta tare da ƙoƙarin tashi daga Zaune. Hannun sa yasa yana riƙo nata tare da cewa Be careful with yourself Okay? . Gyaɗa masa kai Aaliyah tayi kamin ta masa magana ne jikin sa sai ɓari yake ,yana nan nan da ita sam yaƙi Bari ko ƙafa ta motsa ,tana yin Alaman zata yi Wani abu zai Sauri yayi mata , idan tashi zata yi shi zai Sauri n miƙar da ita zaune ,koda kuwa ƙafa zata sauke ƙasa shi da kan shi yake saurin kama ƙafan nata ya saukar mata ƙasa . Ƙara Ware idanun ta tayi tana bin sa da kallo ,yanda ta bar shi haka yake bai sauya shigar jikin sa ba . Gageran Wando ne jikin sa sai Farin t . Shirt Mai gajeran Hannu . Murmushi ya sakin mata ganin yanda tayi masa ƙurr da ido , a tunanin sa Azaban da ya bata a daren jiya ne take tunanawa . Yatsunsa ya ɗaura a saman laɓɓan sa tare da mata Alaman kisss ,wannan yasa Aaliyah saurin yin ƙasa da kan ta . Taho muje na ƙara Gasa ki da Ruwan ɗumi ,ina so naga jikin ki yayi ɗan ƙarfi ne . Kallon sa tayi tana tuno da Ɗazu daga Gashi ya nemi ya ƙara mata Wani babban Aikin sai da ta fashe masa da kuka ne sannan fa ya rabu da ita ,a Privacy ma kenan . Saurin Girgiza masa kai tayi tana cewa " A'a Yallaɓai yanzu Ban jin zafin sosai . Jiki na ne dai babu ƙwari . Okay muje na duba na gani . Shiru tayi tana kin motsawa , wanda hakan yasa shi matsowa daf da ita. A hankali ya motsa laɓɓan sa tare da cewa" Babu abun da zan ƙara miki ,Kinga yanzu Ammie ta kirani tana SO muje tare dake , Kinga ai dole nayi haƙuri sai mun dawo ko?. Kallon sa tayi cikin zuciyar ta tana jin Wani irin sanyi , Hamdala take mawa kan ta da Rayuwar ta don tasan daga lokacin da ta bar Gidan nan to ta bar shi kenan ba zata dawo ba ,don a jiya ta gama sanin waye Aydaaannnnn, Ashe ma har Dodo yake da acikin gidan , haba shiyasa arzikin sa abun a tsaya a yi lura ne da lissafi akai . Okay tom bari nama shirya da kaina . Tayi maganan tana miƙewa tsaye taga taga tayi zata faɗi don jikin nata babu ƙarfi , Saurin riƙota yayi tare da Ɗagota cakkk yana ɗaukar ta tare da nufar Privacy da ita . Komai da zai using dashi yana Wurin already wannan yasa shi saka ta cikin ruwan Ɗumin yana gasa ta da ƙyau. Hannun sa yasa yana lalubar Virgina ɗin ta tare da shafa wurin yana matsawa kumburin da farjin ta yayi wanda a yanzu yaji ya saɓe saboda abun ka ga likita kamin ta ƙwanta ya bata magunguna. Lumshe ido Aaliyah tayi tana jin daɗin yana yake gasa mata Wurin yana matsa mata. Kusan mintuna Ashirin suka ɗibe kamin ya juya yana fara Cire kayan jikin sa . Rintse ido Aaliyah tayi tare da cewa " ka bar shi Ni zan iya yi da kai na.... Kowa yayi nasa. Murmushi ya sakin mata don ya lura tsoron ganin structure nashi take . Yanda take firgita sai kace taga Wani halitta da ban . Okay ayi da kyau . Yayi maganan yana juyawa tare da fara wanke kan sa . Ba tare da Aaliyah ta buɗe idanun ta ba a zuciyar ta tace " Dama da acan kai ne kake mun wankan , da har zaka ce nayi dakyau ?. Gani yayi bakin ta na motsi alamun wannan tsiwar nata yana nan . Wannan yasa shi cewa " Magana kike yi?. Cikin sauri Aaliyah ta fara Wanke jikin ta tare da cewa " A'a ban ce komai ba ". Murmushi yayi yana cigaba da Kallon ta ,don sunan yana ɗan nesa da ita ne ,amma idanun sa na akan ta . Kammalawa tayi tana saurin miƙewa tare da Ɗaukar Towel tana ficewa Toilet ɗin da Sauri . Wani irin Dariya ya saki tare da furta " I lab you always dear . Ɓangaren Aaliyah Kuwa tana fita sosai taji jikin ta yayi karfi sannan Wannan harhardewan da Ƙafarta keyi babu yanzu . Waldop ta nufa tana ɗaukar Wata doguwar rigar jallabiya wanda tsadar shi yakai 85k to above . Bra ta saka da Underwears kamin ta zuwa Rigar ko amfani da Creams bata yi ba . Don bata so ya fito ya ganta babu kaya jikin ta . Sai da tasa ne sannan ta nufi dressing mirror tana fara kimtsa kan ta ,tare da shafa Jikin ta da mayuka masu kyau da Ƙamshi na wurin . Motsin shi taji a bayan ta ,daga shi sai rigar Wankan sa Wanda bata kai gwiwa ba , Ƙirjin sa a bude yake ,Sumar shi a waje . Ta jikin madubin ta gansa inda a zuciyar ta take cewa " Hummm Wannan Rigar dashi da babu ɗaya . Tana Wannan tunanin ne taji ya rungume ta ta baya yana zuro da kansa tare da shaƙar Gyefen wuyan ta zuwa Armpit Ɗin ta .... Na shiga uku na Aaaliyah Wannan Wani irin Iskanci ne? Har a hammata? Maganan nata ne ya fito sarari Wanda tayi Saurin kama bakin ta tana yin fiki² da ido na tsoro. Murmushi yayi yana cewa " Haka ake kimtsa jiki idan an fito daga Privacy? Ko Wankan ma baki iya ba.! Wani irin kallo tayi masa cikin Sauri tare da cuno ɗan mitsulun bakin ta gaba tana cewa " A'a Ni Allah na iya Wanka na. Haka ne? Yayi maganan tare da jefa mata tambayar yana ɗaukar Turaren sa tare da fara shafawa jikin sa. Gyaɗa masa kai tayi alamun eh . Lulun idanun sa ya watsa mata tare da kallon ɗan mitsulun bakin ta, Wow You're amazing. Abun da ya furta kenan yana ɗan cizan laɓɓan sa wanda yaji kaman nata ya kama haka. Cigaba yayi da kimtsa kansa kana kamin ya kammala tuni Aaliyah tayi Rolling da mayafin kayan tana cewa " I'm waiting for you sir . Ke ni mijin ki ne yanzu ,just tried to call me in romantic name kina jina?. Banza tayi masa tana Saurin ficewa tare da cewa " Ai anyi an gama daga Yau . Kuma sai na Faɗa masa Ammien ka halin da kake ciki ,kamin na tafi gidan mu da kwakkwarar Hujja ta . Mintuna Goma tana a Falon sai gashi ya fito cikin shigar wata lallausar Yadi kalon Skyblue mai masifar kyau. Tsayawa tayi tana kallon sa don tun da take bata taba ganin sa cikin shiga ta al'ada ba sai a yau. Ɗinkin zamani akayi masa kan sa cikin hular ƙube mai ƙyau ainun ....sam bata san lokacin da ta furta" Wow Yallaɓai kayi kyau. Ƙarisowa yayi kusa da ita tare da cewa " Ai na fi ki ƙyau ne kaman taxarar sama da ƙasa . Gintse fuska Aaliyah tayi tana juyar da kan ta tare da shirin yin gaba ta bar sa anan ,wannan yasa Aydaaannnnn....! #Maman teddi'es skincare . Ina macen da take buƙatar taga laɓɓan ta sunyi taushi suna sheƙi ? Ina kuma macen da take buƙatar pink lip ,kiji ance matar novel laɓɓan ta pink ke kuma naki sunanan baƙaƙe ƙirin dasu ba kuma ki ɗauki Hanyar gyara ba🙄?. Ga hanya mafi sauƙi da zaki jaraba ki sha mmki ƴar Uwa kiga yanda laɓɓan zata yi ƙyau tayi pink sosai . #Da Fari zaki Samu lemun tsami 🍋 sai ki samu nescafe da sugar . Mayan kin raba lemun taki sai ki fara zuba nescafe a ciki , bayan nan sai ki sa sugar ɗin ki dan dai dai . Kullum duk safiya kina rinƙa yi , kina Gogagawa kina shafawa yayi consuming like 15mins sai ki Wanke ki shafa Vaseline . Ohhh God .! In just 3 days Zaki ga yanda Laɓɓan ki zata yi inshallah 🥰🕊️ Mmn teddy taku ce👍🏻. #Mmn teddy Skin care..."*Littafin na kuɗi ne Regular Group ₦300 Vip group ₦500 Special ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932* 31-32 #Mmnteddi'es Skin care🕊️ Pink lip💋 . Hanya na biyu da zai sa Laɓɓan ki suyi Pink mai ƙyau da kuma taushi kaman 🍒 . Zaki samu Madara dan dai dai , Sai ki samu shuga ki zuba ki haɗa da lemun tsami 🍋 wuri guda , lemun zaki fara bude saman ta ,sai ki zuba Madarar a sama da sugar kaɗan sai ki yamutsa kamin ki fara gogawa a saman laɓɓan ki , idan yayi kaman minti biyar sai ki goge da Toilet paper ki shafa Vaseline dan kaɗan wannan yana taking more than 3days before ki fara ganin change of reaction ,Amma Guarantee ne yana yi sosai ... inshallah zamu faɗo kaloli uku na hanyar da laɓɓa zasuyi Pink gunun sha'awa , yanzu kuma mun fado na biyu . Pink lip yana ƙara mawa mace ƙyau ainun 💋 Mmn teddi'es skincare taku ce🕊️ Aydaaannnnn ne yayi Saurin yin gaba yana tare mata hanya tare da cewa " Wai kishi kikeyi ne? . Kallon sa tayi tana cewa " Kishi? Kishin mene to? Na fiki ƙyau .! Wani dariya Aaliyah ta sa masa ,duka don ta ɓata ransa ,amma kuma shi a nashi ɓangaren daɗin wannan Dariyar nata yaji ko ba komai yasan yanzu ta huce daga Abun da yayi mata. Dariyar me kike yi haka? Ai ba ƙarya na faɗa ba , idan kuma ƙarya ne to mu ɗau hoto yanzu don a tantance . Uhmmm to naji , Amma Malam likita kayi kuskure , ka manta shi ƙyaun Ɗa namiji ba mai ɗaurewa bane ba ,ta ƴa macen nan dai shine yake mata da'iman don haka sai dai haƙuri . Kuma ma me zaka nuna mun daƙwa-Daƙwan idanu wanda basa burgeni sam . Murmushi yayi mata don y lura ya tsakano ta sosai . Okay Yanzu dai nafi ki ƙyau ko? . Ɗago idanun ta tayi tana sauke su cikin fushi akan maganan nasa . Okay naji yanzu idan muka je Gida Su Hibba sai suyi mana Shari'a su faɗa wayafi ƙyau tsakanin mu . Tsayawa tayi jikin ta nayin sanyi ƙalau a lokaci guda . Kasa masa magana tayi kawai sai ta wuce shi tana ficewa daga Falon tare da nufar Farfajiyar gidan . A bakin Moton sa ta tsaya , don ta lura ko ina a rufe yake . Ƙarikowa yayi fuskar sa Ɗauke da Fara'a kamin ya kalle ta yana kashe mata ido ɗaya tare da cewa " Komai dai dai ?. Gyaɗa masa kai tayi kurum Don duk ta ƙosa su tafi tabar wannan Gidan . Humm Muryar sa ta kuma ji yana cewa " kin tabbata ?. Kasa masa magana tayi don taji ya fara isar ta ,wai dama yana magana haka? Tambayar da take ta mawa zuciyar ta kenan ,kana takai hannu tana shirin muke murfin Moton . Gani tayi tuni ya buɗe mata yana kallon ta ,ta shiga kana ya juya side din sa yana fara yin ma Moton key tare da barin farfajiyar gidan . A hankali yake Driving hankalin sa ƙwance ,idanun sa na akan Fuskar Aaliyah ,wanda sam bata ta kansa duk ta kosa ta ganta a gidan Ammie don ta shaida mata halin da Ɗan ta ke ciki . Kaman ance ta juyo taga yayi mata kurrr Lulun idanun sa na akan Fuskar ta . Saurin cewa tayi " ka kalli Gaban ka fa Driving kake yi . Hummm . Sauke Numfashi yayi kamin ya juya yana kallon saman titin hannun sa ɗaya ya sa yana kamo hannun ta tare da Haɗawa wuri ɗaya . Wanda jin hakan yasa Aaliyah yi masa Wani irin kallo tana fuzgar hannun ta . Murmushi yayi kaman baiji komai ba ,sai cewa yayi " Wannan fa iya hannun ki na riƙe , Kin manta yau da Safe Farjin ki na taɓa ? Kin kuma manta jiya da dare Har nonon ki na taɓa babu abu ɗaya a jikin ki wanda hannu na bai taɓa ba . Kallon sa Aaliyah tayi idanun ta na kaɗawa lokaci daya yana taruwa da ƙwallah . Zaki bani hannun naki ne ko kuma yanzu na tsaya anan Gyefen hanya nayi Ko kaɗan ne yanda nayi a daren jiya ?. A hankali ta miƙa masa hannun tana juyar da kan ta Gyefe tare da kallon bakin hanya . Murmushi yayi yana kama hannun nata tare da cigaba da murza ƴan yatsunta a hankali yana matsawa a haka ya cigaba da Driving ɗin nasa yana jin Wani irin sanyi da sabon soyayyar Aaliyah na shigar sa . Muryar sa taji yana cewa " Darling love Meye halaƙarki da Jidderh?. Juyowa tayi tana jin Haushin sa kamin tace " Yaya ta ce .! Maman mu ɗaya baba Ɗaya . Sakin hannun ta yayi cikin sauri tare da dafe kan sa ji kake ƙuuuuuuuuu..... Innalillahi wai'inna ilaihir raji'un, Aydaaannnnn kashe mu zaka yi ne a ƙwalta. Saurin kallon hanya yayi kamin yace " I'm sorry dear . Bari yanzu mun kusa ma . *** Zaune Hauwa take a tsakar gida Gyefe Umma ke tanƙaɗar Garin tuwo , Ita kuma tana Ɗauraye ƙwanonin gidan da tukwane . Gyarar Muryar Baba yasa Hauwa Saurin ɗagowa tana ƙasa da kanta tare da cewa " Baba Barka da shigowa . Wani irin kallo ya watsa mata tare da juyawa fuuuu yana nufar Ɗakin sa . Umma ne ta ɗan taɓa baki tare da Girgiza kai kurum tana kallon Hauwa ,kamin tace " Hauwa cigaba da Aikin ki kinji . Ƙwallah Hauwa ta goge tana kallon Umma tare da cewa ' Umma don Allah ki taimake Ni ,kije ki ba Baba haƙuri . Sakin baki Umma tayi kamin tace "Haƙuri Hauwa? Haƙuri fa kika ce? To wai kece mai laifin? Miji yace bayayi to meye laifin ki anan ?. Hawaye ne ya biyo Kuncin Hauwa , Umma don Allah kije don Allah Umma . Hummm Numfasawa Umma tayi kamin tace " Okay Bari na shiga naji , amma Ni ban ga laifin ki ba gaskiya haba . ** Kallon Aaliyah yayi yana cewa " To muje daga ciki , ina zamu fara nufa ne? Part ɗin Ammie ko na Hajiya ?. Kallon sa Aaliyah tayi cikin Sauri tace " A'a na Ammie za muje . Murmushi yayi yana cewa "Okay . Ammie ce ke saukowa daga Up stairs din ta , don yanzu Daddy ke sanar mata duka suna can part ɗin Hajiya Barmani . Kallon Aydaaannnnn da Aaliyah tayi wanda suke shigowa . Cikin Sauri Aaliyah ta risina har ƙasa yanda suka saba yi masu tana cewa " Ammie Barka da Safiya . Murmushi Ammie tayi tana takowa zuwa inda suke hannun ta tasa tana Ɗago Aaliyah tare da cewa " Aaliyah sannu Har kun iso ? . Gyada Mata Kai Aaliyah tayi tana yin shiru . Kin ci Abinci kuwa?. Eh Ammie . Amma Ammmie May be xata buƙaci Wani Abun ,tun da barci ta tashi . Kallon sa Ammmie tayi tana ganin yanda yake rawar ƙafa kamin tace " Wai haka Aaliyah?. A'a Ammmie na ƙoshi . Okay to yanzu ku muje part ɗin Hajiya Barmani . Okay mum bari naje Wurin Aaman sai mu taho tare dashi yanzu . Aydaaannnnn yayi maganan yana kallon Aaliyah tare da mata Murmushi ,saurin kauda kai tayi har ya fice sannan ta ɗago tana kallon Ammmie . Ammmie ne ta kalli Aaliyah tare da cewa " Aaliyah babu wani matsala dai ko?. A hankali Aaliyah tace " Wallh Ammmie Aƙwai ,amma ina Tsoro.! Subhanallah just feel free and told me the Trued, I'm LYK your mother Okay? Ki faɗa mun gaskiya meke faruwa . Aaliyah ne Hawayen da take dannewa suka fara zubo mata ...nan take taba Ammie Labarin Aydaan da yanda yace mata yana da Ɗakin Dodon sa . Ai kamin ta ƙarike Ammmie ta hau Dariya har da kyakyatawa . Okay Wato Aydaaannnnn tsorata mun ke zai dinga yi kenan ?. Ƙwantar da hankalin ki muje yanzu ,amma kawai yayi miki ne , yau dani za'a je gidan sai ya nuna mun dakin . Kallon Ammmie Aaliyah tayi tare da cewa " Ammmie wai kina nufin karya yake yi?. Eh mana Aaliyah rabu dashi dai kawai shakiyin Yaro ." Wallh Ammmie jiya ya mun mugun ta haka yayi ta tsorata Ni . Allah Ko Aaliyah, ai bari yazo zai same ni. Miƙewa suka yi daga Zaunen da suke tare da nufar part Dina Hajiya Barmani . Tun da suka shigo Falon Hajiya Rahina ta shaƙa ganin Ammmie riƙe da Hannun Aaliyah . A hankali Aaliyah ta nemi Wuri tana shirin zama can Gyefe ne , Hajiya Barmani tace " A'a Matso kusa jikalle ya zaki zauna can, matso kusa ayi maganan dake ,don ya shafi Wannan taƙadirin mijin naki . Dariya Aaliyah tayi a zuci kamin ta matsa a hankali kusa da Hajiya Barmani tana gaida ta ,kamin ta gaishe su duka , wasu sun amsa wasu sun yi mata banza . Tsawon lokaci babu wanda yace ƙala , har Aydaan don tun shigowar su su tuni sun halar ta . Idanun sa gaba Ɗaya yana akan Aaliyah . Wanda tayi shiru tana tunanin Abubuwa da asalin ta da talaucin iyayen ta . Bangare Guda kuma tsoro ne yasa ta yin tsammm Duba ga yanda Ƴammatan ke wurga mata harara , su kam su Hajiya Rahina abun nasu a ƙasa take . Kallon Aaman Aydaaannnnn yayi yana amsan blank paper ɗin Hannun sa , biro ya amsa yana budewa tare da zana mata emoji na smile 😊 ƙamin ya kanannanɗa kamar jirgi irin yanda zaki ga yara na yin jirgin takarda . Huuuu Aydaaannnnn ke nan aƙwai shi da ƙwaƙwalwa sosai . Idan yana drwng ka rantse Architect ne . Ɗagawa yayi yana cilla mawa Aaliyah inda take sai a Gaban Hajiya Barmani da ita Aaliyahn. Ɗagowa duka aka yi ana kallon sa ,wanda shi baya ta kansu har a lokacin idanun sa na akan Aaliyah ne . Ɗaga mata gira yayi tare da mata Alaman ta buɗe . Sauke idanun ta tayi ƙasa tana ɗaukar Takardar tare da Warwarewa . Emojin da ta gani ne yasa sam bata san lokacin da ta saki Murmushin ba ,wanda har haƙoran ta na bayyana😁....! #Mmnteddy*Littafin na kudi ne, Regular Group ₦300...Vip group ₦500... Special ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932* #Mmnteddie's skin care#Pink lip (3) Hanya ta uku kuma na ƙarshe da zamu faɗa wanda yake saka pink lips . Zaki samu Lemun tsami 🍋 lalli normal lalli namu ta gargajiya sai ki haɗa da sugar . Method ɗin kaman yanda muka yi bayanin na baya haka zaki yi , ba'a so ya wuce 5mins ba tare da kin goge da tissue ba ,after All sai ki sa Vaseline a laɓɓan ki 💋. Tried to do it in just 3 days you'll see Quickly reaction 👍🏻 Mmn Teddi'es skincare taku ce.. Sexxies House Book 3. Page 33-34 Murmushin da ta yi masa ne yasa Su Hibba Sakin baki zuciyar su na masu baƙi ,tare da jin zafin Aaliyah a zuƙatan su . Ɗago da idanun ta tayi daga kallon takardar tana kallon inda Aydaaannnnn yake wanda duk Wani motsin ta akan idanun sa . Har kuma A Wannan lokacin fuskar ta Ɗauke yake da wannan Sanyayyar Murmushin wanda yaƙara mata ƙyau sosai . Murmushin nan nashi ya sakar mata Wanda har Hushiryar sa na sama tana bayyana . Ɗan tsamm taji don a jikin ta taji Idanun mutanen Wurin na akan su Wannan yasa ta saurin Sunkuyar da kan ta ƙasa tana haɗe takardan Wuri Guda. Sanyi taji yana ratsa zuciyar ta ,wanda ta rasa Gane na menene? Me kuma ya haddasa mata jin Wannan sabon Annashuwan? . Hajiya Barmani ne ce ta katse Aydaaannnnn da yake shirin yi ma Aaliyah magana kamin tace" To marar kunya , takardan meye Wannan? Har a gaban Iyayen naka ma ,shakiyi Allah ya shirya ku duka . Shiru Aydaaannnnn yayi yana yin ma Hajiya kaka baya da niyyar Tankata . Aaman ne ya amshi Hajiya Barmani da cewa " Hummm Hajiya saƙon soyayya ne a ciki fa, ko na karanta miki ne?. Jin wannan maganan tasa yaba iyayen dariya sosai ,wanda cikin sauri Hajiya Barmani tace " A'a a'a Wannan ai sai ku ƴan zamani ,bana Son ji. Murmushi Momyn Mubarak tayi kamin tace " To ai kene Hajiya irin Wannan abun ma ba'a magana tun da yaran nan Ba kunyar mu suke ji ba . A'a Momy mu mun isaaaa? Cewan Lukman yana dariya. Su Daddy dai kame suke babu wasa ,don sun lura duk Wani Rashin kirkinn da yaran suke dama iyayen nasu mata ne suka saka su a hanya. A yanzu kuma sun taru ne har iyayen mata ba zasu ƙyale ba ,kowa sai sun faɗa mashi laifin sa...Wurin ne ya fara zama wurin hira , Don samarin gidan su Aaman an saki jiki da gyara zama tamkar ba Faɗa aka zo ayi masu. Muryar Hajiya ne ya katse su tana cewa " Shifa Aydaan har yanzu bata kan mu yake ba ,kallon sa kaf yana akan Aaliyah ne ku duba kuga...! Dariya Mubarak yasa yana cewa ' To Hajiya ai ku kuka kira su da sanyin Safiya ,da Ni ne....Dakai ne mene? Ammmie tayi maganan babu wasa . Tsit suka yi don sosai suke shakkar Ammmie . Hummm shakiyan yara . Hajiya ya kamata ayi abun da ya tara mu duka . Wannan haka yake Tabbas. Hajiya Barmani tayi maganan tana kallon duka ƴaƴan da jikokin ta da kuma surukan ta. Yanzu Ni bana kira ɗaya daga cikin ku bane don naji bakin Wani cikin magana ta , Bana bukatar jin Maganan kowa . Shiru duka aka yi ana jirar jin mai zai fito daga Bakin Hajiya Barmani . Da farko Komai ya faru sai dai muce Innalillahi wai'inna ilaihir raji'un shine kaɗai kalmar da zan iya fara ambata a yanzu . Naji duk Abun da ya faru tsakanin ku duka , iyayen ku mata sun faɗa mun , kuma Wallahi ban zata ba , tarbiyyar da muka baku Bai maku Rana ba ,tun da har kuka iya aikata Saɓon Allah . Kun bani Kunya ,kun bani Kunya ƙwarai . Gani suka yi Hajiya Barmani tasa Habar Zanin ta tana share ƙwallah ,wanda cikin Sauri su Ammmie da Abban Ibadan Daddy suka fara bata Haƙuri tare da rarrashin ta . Ɓangaren Su Aaman Aydaaannnnn da sauran samarin daɗi suka ji a tunanin su Za'a ce an fasa Wannan Haɗin Auren nasu. Muryar Hajiya Barmani suka ji tana cigaba da cewa " Don haka har yanzu Auren ku yana nan a yanda muka tsara ,sauran duk wani Abu ya rage naku . Mudai Aure babu fashi . Kune zaku iya rufa ma kan ku asiri ,wani Bare ba zai taɓa yi maku ba . Sai dai idan cikin ku da mai ra'ayin Ƙara Aure ai wannan bamu isa mu hana ku ba . Don haka ina Sauraren ku duka . Shiru Hajiya Barmani tayi tare da Sauraren jin mai zai fito daga Bakin Su Mubarak. Mubarak ne ya fara magana kaman haka ' Hajiya Ni bana da Ra'ayin ƙara Auren ,zan zauna da Ummi . Mashaallh Alhmdlh . Lukman kai fa? Nima haka Hajiya . Mashaallh shine kalmar da ta furta kamin su kalli Aydaaannnnn , Nuni yayi masu da Aaliyah wanda tun da aka fara maganan kan ta na kasa . Girgiza Kai Ammmie tayi tana mmkin rashin kunyar Aydaaannnnn baya jin kunyar ya nuna soyayyar sa a gaban kowa . Hajiya Barmani ce tace " Masha'allah . Aaman ai kai ma nasan kai ma hakan ne ko? . Kallon Hajiya Barmani Aaman yayi kamin yace " A'a Hajiya Nima ina da Wacce nake so ,sai a haɗa Auren a rana ɗaya. Saurin kallon sa duka sukayi , Hibba kuwa idanun ta ciko da ƙwallah , shikenan na shiga Uku na . shima Ƙwaxin Aaman Auren budurwa zai yi irin na Ƙwazin Aydaan . Muryar Ammmie ne ya katse su tana cewa " Muna sauraren ka ,a ina yarinyar take ? Yar waye ita? . Hummm Numfasawa yayi kamin yace " Jidderh.! Wani irin shiru Wurin yayi kamin Mom ɗin shi tace " Aaman ban gane ba ,wata Jidderhn??. Kallon Aaman Aydaaannnnn yayi cikin rashin fahimta tare da kullewar Kai yace " Wata Jidderh kake magana ? Jidderh ta?. . Eh Ita Aydaaannnnn. Miƙewa Aydaaannnnn yayi a zafafe kamin yace " Ban gane ba . Aaliyah ce itama ta Ɗago idanun ta cikin tashin hankali da tsantsan mamaki tana kallon Aaman wanda idanun sa da fuskar sa ke nuni da gasgata tsantsan Gaskiyar Abun da ya furta . Kunsan bahaushe na cewa " Labarin zuciya A tambayi fuska . A'aman da Gaske kake yi ,wannan guzumar bazawarar zaka Aura ? Yar Talaka ? Summy tayi maganan cike da jin bakin ciki da Ɓacin rai ,ji take kaman tayi ta sharara mawa Aamaan Mari . Bazawara?? Ammien Hibba tace tana dafe kirji kamin tayi duba ga Sauran iyayen nasu da kowa na wurin . Kai Gaskiya Hajiya Barmani ya kara duba Wata ,Tayaya Zan hada Hibba na kishi da Bazawara? Wanda sun san komai ciki da Waje ,na dauki jaririyar ƴata na hadata kishi da Bazawara? Wanda ta cinye zuciyar Aydaaannnnn tun yana yaro na fahimta wacece Wannan yarinyar, Makira sheɗaniya. Mom...! aydaaannnnn ya kira Sunan momyn Hibba yana dakatar da ita . Ba gaskiya bane ba? Ai Gaskiya ne ,har yanzu soyayyar ta shi ke tasiri a zuciyar ka... Don haka Aydaaannnnn kai ke Son Jidderh ka Aure ta in yaso ka haɗa Uku ai Dama an halarta hakan a musulunci,sunna ce . Juyawa Aydaaannnnn yayi yana kallon Aaman kamin yace " Aaman Why? Me yasa ? Me yasa zaka mun haka?. Saboda na kwantar maka da hankali ,da kuma kullum tunanin ta da kake yi akan Wani hannu zata faɗa ,shin zata samu kulawa ko a'a? Wannan yasa Ni yanke hukuncin nan . To Ai Duk kular da zaka bata Bai kai yaƙwantacin Shi Aydaaannnnn din ba...don haka shine ya kamata ya Aure ta . Momyn Hibba tayi maganan a zafafe. Aaman ne kan sa tsaye yace " Mom Babu Aure a yanzu tsakanin Aydaaannnnn da Jidderh , Saboda Aydaan na Auren Ƙanwar Jidderh Uwa Daya uba Ɗaya wato Aaliyah. Laha'ilah ha'illallah, ya tabbata....Cewan Hajiya Rahina tana tafa Hannu kamin tace " Kai Wannan Yarinya kin zama mana ja'iba jaraba , da musiba....! #Mmnteddy*Littafin na kudi ne Regular Group ₦300...Vip group ₦500... SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number nawa 08081202932 idan VTU transfer ne sai a tura ta Wannan number 09061466409 #Mmn teddy* 35-36 #Mmnteddie's skin care#Gyara da kanki Uwar Gida...A yau zamu faɗi Hanyar Gyaran jiki guda biyu...Ina masu fama da Kaushin ƙafa , Wasu na kira da Ƙaushin tafin ƙafa, kina so kiji shi sumul to biyu Ni a wannan process ɗin ... Da yawa mata na amma Ni da Dutse ko Brush mai ƙarfi Wurin cire Wannan kaushi ,wanda hakan tamkar ƙara lalata taffan Ƙafarki kike yi Bama gyara ba , saboda Ƙaushin ƙaruwa zaiyi ya fi nada . To meye zakiyi Wurin fidda Wannan Ƙaushin cikin sauƙi? Da fari ; Zaki samu Ayaba (Banana)🍌 ki fidda cikin sai Kiyi amfani da bayan wato ɓawon wurin goge ƙafarki dashi yayi consuming like 15mins sannan sai ki Wanke Ƙafarki Ki jaraba na ƙwana uku kiga yanda ƙafarki zata yi #Mmnteddi'es skin care🕊️ . Kin zama mana jaraba ja'iba cikin Gida, Zuwan ki Rayuwar mu musiba ce. Dama tuni nasan Bata bar yaran nan haka ba ,wa yakai Talaka mugun abu?....Muuumm .! Aydaaannnnn ya kira sunan Momy Rahina cikin Ɗaga murya don lamarin nata ya fara ɓata masa Rai . Aaaman ne ya amshe maganan nasa tare da cewa " Ni ne fa nace ina Son Jidderh ba Aaliyah ba.! Tun da Mun koma ƴaƴan ku kuma kun zama iyayen. to a wannan karon maganan nan taka bazamu yarda daa ita ba ,ko ke Momyn Aaman kin amince da wannan auren na Aaman? . Shiru Momyn Aaman tayi tana nazari tabbas Tana Son farin cikin Ƴaron ta amma wannan abun da ya debo tana ganin kaman babu zaman lafiya ,idan tayi duba ga Halin da Aaliyah a yanzu take ciki a cikin gidan , to haka zai Auro yar mutane itama ayi mata ? Gaskiya bata tsammanin zata iya jurar hakan ,don ita idon ta kar yake bata da kirki akan Ɗan nata guda ɗaya kamar Rai . Kinyi shiru baki ce komai ba?. Cewan Momyn Hibba tana kumburin wuya sam sun manta da Wata wai Hajiya Barmani zaune. Kamin Mahaifiyar Aaman tayi magana ne Muryar Hajiya Rahina ya katse su a inda take cewa " Nifa wallahi da Ni ne Ammien Aydaan , ko Aydaan mene zaiyi ba zan bari ya haɗa mun zuri'a da baragulbi ba ,sai ya cire duk wani ƙudurin sa akan Wannan yarinyar ya watsar ya nemi ƴar Gata Ƴar Dangi ya Aura. Mom A'aman ne ta katse su da cewa " Abun da kuke yi ya fara yawa Gaskiya , Wannan fa yarinyar Aaliyah ƴace ko nace duka mun kusa jika da ita , Duka duka nawa ne shekarun ta ? Amma ku zauna kuyi ta zagin yarinya ƙarama wanda sam bata da laifi ,laifin Aydaaannnnn zaku gani ,tunda inda bai mata dole ba itama ba zata Aure sa ba . Wani irin kallo Hajiya Rahina tayi ma Momyn Aaman kamin tace " Lallai baki san Waye mutum ba , musamman wannan yarinyar , Halin ta zai bar da ita gidan nan. Ƙwaɗayin da iyayen ta suka bi suka Aura ta gidan nan to .....Haba Hajiya Rahina ,Is much , Wannan abun naki baiyi ba ,Ammmie tayi maganan ganin yanda Idanun Aaliyah ya gama rinewa daga Farare tasss zuwa jah , Hawaye na wanke Kuncin ta . Duk kuma abun da Su Mom Rahina keyi kan ta a ƙasa yake bata Ɗago ba. Ganin rikici na shirin ɓallewa ,a fili Momyn Aaman ta nuna ba zata yi ma ɗan ta dole ba ,wannan ya ɓata Ran da Yawa iyayen Yaran. Don sun bar Sun Daddy da Hjy Barmani hoto . Zagin Da Hajiya Rahina ke aika mawa iyayen Aaliyah yasa Aaliyah cikin wani irin yanayi miƙewa jiri na ƙwasar ta ,da duhuwa ficewa tayi daga Falon cikin Sauri ,wanda Ganin haka yasa Aydaaannnnn shima miƙewa yana barin Falon cikin sassarfa tare da bin bayan matan nasa. Aaaman ne shima yabi bayan su ,wanda Ganin hakan yasa Momyn Hibba cewa " Ahaf kun gani ko? Wannan mutane iyayen ta basu kawo ta gidan nan ba sai da suka shirya ta tsaf suka malleke yaran nan . Dama ko zuwan ta aikatau gidan nan da mission ne ,kuma sunyi archving . Momy Wannan Abun da kuke yi ba dai dai bane ba, Mubarak yayi maganan yana kallon Momy cikin nuna rashin jin dadin sa . Aaliyah ta zama mu , haka mu ma mun zama ita...Saboda Aydaan ya riga ya Aure ta ,ta zama matar sa . Ba'a Saki ne? Cewan Hajiya Rahina kamin ta cigaba da cewa " Naga ko yanzu ya sake ta ,zata tarkata tabar mana cikin Estate , Ba saurin kare bin damo . Assshhaaaaa kayyyyaaaa , To tun da Ni kun nuna ba a bakin komai nake a gare ku ba , daga yau ba zan ƙara Kirar ku da neman shawara ba , Zan ringa magana da mazajen ku ,su sai su saka a hanya . Ku tashi ku fita duka ku bani Wuri . Suka ji Muryar Hajiya Turai cikin fushi da Tsawa irin nata . Shiru Wurin yayi ,yayin da t kara cewa su fice su bata Wuri . Hakuri Su Ammmie suka bata kamin kowa ya mike su Summy suka fara ficewa cikin ƙunar rai da zuciya . Bin bayan Aaliyah da Aydaaannnnn yayi yafi komai ɓata mata Rai . Juyawa su Ammmie zasu yi su fice ,nan Hajiya Barmani tace " Ki faɗa mawa Aydaan ya ƙara riƙe masu yarinya da Amana ,idan ya zalunci yar nan to Allah zai saka mata wannan shine . Jiki a sanyaye Ammmie tace " To Hajiya Ayi haƙuri don Allah . Itako Momyn Aaman juyawa tayi tana ficewa daga Falon a zuciyar ta faɗi take naga Ɗan iskan da zaiyi mawa yaro na dole , Ai a hakan Auren nan da zaiyi na haɗi an cutar dashi ,Baga maganan so ba , a'a shi kan shi yasa Watsatstsiya zai Aura . Cikin da jin zafi ta nufi part Ɗin ta . Ɓangaren Aaliyah kuwa tana ficewa daga Falon kan ta tsaye farfajiyar gidan ta nufa tare da nufar Gate masu Gadi suna buɗe mata ta fice daga Gidan . Wayar nan naga Nokia ɗin ta ,ta fiddo tana fara kirar numbern Hajiya Munaya. Ringing biyu taji bata ɗaaga ba wannan yasa ta saurin fara barin layin tare da nufar mai adaidaita. Tana shigewa adaidaita Aydaan na fitowa . Ganin sa da tayi a can bayan ta yasa ta ce mawa mai adaidaita yi sauri ka ƙara Gudu . Kamin Aydaaannnnn yazo tuni sun bar layin . Tsayawa yayi yana Kirar sunan ta amma ina Bama ya iya hangen su . Ji yayi an dafa shi tare da sauke ajiyar zuciya . A hankali Aydaaannnnn ya juyo yana kallon Aaman dake tsaye a bayan sa . Aaman Ni zaka cuta? Ni zaka yaudara?. Ina Aaliyah take? Ina ta nufa yanzu ?. Banza Aydaan yayi masa kamin a zafafe yace " Matar ka ko matata? Ka bani Amsan tambaya ta malam.! Shiru Aaman yayi kana yace " Kayi haƙuri Aydaaannnnn , Har Abada babu Aure tsakanin Kai da Jidderh Indai Aaliyah na raye kuma kuna tare da ita . Tausayin nan nata da kake ji shine ya kamani a lokacin da ka faɗa mun cewan Aaliyah da Jidderh yan uwa ne . Sannan kuma kar ka manta Jidderh soyayyar ta yasamu gurbi ne daga yarintar ka ,a lokacin baka san So ba kawai kana faɗan ta ne....a yanzu ne Aydaaannnnn kasan SO domin dai dai da Minti guda ba zaka taba iyaye a rayuwar ka hankali kwance ba tare da kaga Aaliyah ba ko kaji Muryar ta ,wannan shine Son Gaskiya . Bari na faɗa maka wani Abu da baka taba Sani ba , Shine kana Mugun masifar Ƙaunar Aaliyah soyayyar ta wannan a jinin ka yake . Numfasawa Aydaaannnnn yayi kamin yaji Muryar Aaman Na cewa " Yanzu a tunanin ka ina ne Aaliyah ta nufa? . Kai tsaye Aydaaannnnn ya furta " Gidan Munaya . Okay Bari na fito da Moton ka muje can ,daga can sai ku wuce gida kawai . Juyawa Aaman yayi ba tare da ya jira cewan Aydaaannnnn ba wanda ya tsaya yana faɗawa duniyar tunani ,idan suka matsa mun zan bar Aaliyah dani kaina ƙasar nan sai kowa yayi shi kaɗai . ** Tun da Aaliyah ta shiga Falon Munaya ta kasa ɗaga koda ɗan yatsar ta saboda tashin hankali da kuma ɓacin rai . Tsayawa tayi a tsakiyar Falon hawaye na cigaba da bin Kuncin ta . A hankali ta fara jin fitowar Munaya cikin wannan takon nata mai dauke hankalin maza da mata baki daya . Wani irin crazy dress up tayi , rigar mai kama jiki kuma roba ,duk ƙiban ta Wando ta saka ta ɗame cikin English wear tana saka ƙatuwar Ɓakar gilashi wanda ya mamaye rabin fuskar ta . Kan nan nata yasha fixing na attachment...Saurin sauke gilashin idanun ta tayi kamin tace " Aaliyah kece yau?. Me ya kawo ki gidana? Mayaudariya azzalumai muguwa ,Ni kika ha'inta , bakiyi mun aiki na ba , kika sa nayi gidan yarin na tsawon ƙwana ki , Aydaaannnnn ya sa aka tura Ni nan . Bayan fitowa na wai labarin Auren ku nake ji , Anya ke mutum ce Aaliyah? Butulu ce ke ,mai manta alƙawari . Kallon Munaya Aaliyah tayi kamin taja magina tana sa hannun ta tare da goge Hawayen Fuskar ta . Hajiya Munaya.! Aaliyah ta kira sunan ta cikin wani irin murya kamin ta kalle ta tun daga Sama har ƙasa . Bakya ne ya kamata kimun wannan munanan maganganun naki ba , a'a nice Wacce ya kamata na faɗa miki su . Tsakani na dake ALLAH ya isa ba zan yafe miki ba ,kin haɗani da musifa...tun da na fara miki Aiki hankali na yaƙi Ƙwanciya har iyau . Aaliyah ni kaka zaga? . Na zageki Munaya Kiyi mun duk Abin da zakiyi . Kuma Wallh ba zan bar gidan ba sai munje wurin Aydaan kin faɗa masa cewa ' ke ce kika sani komai bani nasa kaina ba ,don ban taɓa sanin sa a rayuwa ba sai a sanadiyar ki ...... Aaliyah Aydaaannnnn ya san komai ki ƙwantar da Hankalin ki . Suka ji Muryar Aaaman dake shigowa , Aydaaannnnn na biyo bayan sa . Wani irin kallo Aaliyah tayi masu duka kamin tace " To saura ya bani takardan saki na ,ya Auri Munaya itace ta shirya komai ,ita zai dauki fansa da mataki akan ta ba Ni ba . Keee waya ce ki taho Gidan nan ? Da izinin Wa kika zo gidan nan? . Aydaaannnnn yayi mata maganan cikin arrogant voice Din shi babu alamun wasa . Wani irin kallo ta masa cike da mmkin halin sa kamin Aaliyah tace " kai kuma a wane? Ai yanzu bakin alkalami ya riga da ya bushe , a yau yanzu sai ka sake Ni... Babu rabuwa a tsakanin mu sai dai mutuwa.! wani irin waro ido Aaliyah tayi idanun ta na cigaba da Ambaliyar hawaye. Wallh baka isa ba ,sai ka rabu dani a yau ... Ta ƙare maganan tana fashewa da Kuka . Wani irin sheƙeƙen kallo yayi mata kamin ya tako zuwa inda take . Hannun ta ya kama yana cewa " Oya mu tafi kar kuma na ƙara Ganin ki a cikin gidan nan. Janye jikin ta tayi da hannun ta kamin tace" Me ka ɗauke ne Aydaaannnnn ,kalli yanda kake mun kaman yar cikin ka ? Babu inda zan tafi .........! #Mmnteddy #Rmdnkareem🌙*Littafin na kudi ne Regular Group ₦300...Vip group ₦500... SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number nawa 08081202932 idan VTU transfer ne sai a tura ta Wannan number 09061466409 #Mmn teddy* 38-39 #Mmnteddy Da fari bani ce Wannan masoyiyar taka ba da kake nema , Adda Hauwa ta saka Ni a masifa ,ta fahimci komai amma ta tirsasani Auren ka , na biyu Bani ce na shirya zaluntar ka ba , Ɗaurani Akayi kuma ka sani ,ƙarshe ma ga wacce ta sani , to meye yayi Saura ? Kawai Ka ɗauki mataki akan ta mana ,sai kace akai na ne zaka Ɗauki Fansa? To a yau sai ka sake Ni ka Auri Wanda .....Kamin ta rufe baki ne taji tasssssss Ya ɗauke fuskar ta da Wani irin Mari ,wanda sai da taga Tartatsin Wuta . Baya tayi taga -taga zata faɗi ya finzota da hannu ɗaya ta Faɗo Jikin shi. Jah baya Munaya tayi cikin tsoro tana nufar can Ƙusurwa tana manne kan ta kaman bango Ya tsage ta shige Ganin Aydaan take tamkar Damisa ko Zaki . A zuciyar Munaya cewa take " Tabbas Wannan Yarinyar bata san Waye Aydaaannnnn ba . Ba kuma tasan Irin fusataccen Zuciyar sa ba . Tabbas don So yana Son Aaaliyah da badon hakan ba ,wannan Maganan ma ba zai bari ta tsaya ta rinƙa faɗa masa ba . Aaaman ne ya matso cikin Sauri yana ƙoƙarin takowa zuwa inda Aydaaannnnn ke Riƙe da Aaliyah sai ihu take tana Kirar Sunan Abba amma kuma bashi yasa zuciyar shi yin salama ba . Wani irin kallo ya Watsa masa Aaman tare da ɗaga masa Hannu yana dakatar dashi , Juyawa yayi da Fuskar sa yana kallon na Aaliyah dai dai lokacin A'aman na cewa " A'a Aydaaannnnn Kar kayi mata Wani Abu , Cikin Salo da dubara zaka saye zuciyar ta har ka samu gurbi a ciki ba ta wannan hanyar da ka ɗauka ba . Plsssss Aydaaannnnn Ka saurare Ni . Kai malam don Allah kayi mana shiru kana ji da kunnen ka wannan yarinyar zata na rinƙa faɗa mun Abubuwa son ranta , Just because I love her? Wannan daman kaɗai ta samu take shirin maida Ni yaron ta ?Hannun sa yasa yana ɗago fuskar ta yana kallon idanun ta da suke fidda Ƙwallah masu raɗaɗi " Aaliyah kar Kiyi tunanin barazanar ki ,ko nuna tsana a kaina zai sa na sauya Ra'ayi a kan ki ,No.! Ba zan taɓa daina Son ki ba saboda son ki ba a fatar baki na take ba , daga Zuciya ne , haka yake pumping tare da gauraya da gaba Ɗaya ilahirin jinin jiki na . Tabbas Maganan Ammmie gaskiya ne ,a baya nayi soyayya a makance ne , a kuma yanzu da duka biyun nake , zanyi komai ma wanda yayi yunƙurin raba Ni dake ,koda ke kan ki ne.! Ina Son ki a yau ,gobe kullum kuma a koda yaushe har izuwa numfashi na na ƙarshe . Wuce mu tafi....! Ya ƙare Maganan yana fuzgar hannun ta . Tsorata Tayi sosai da yanayin sa , Dama ta dade tana tunanin Lafiyar ƙwaƙwalwar mutanen Gidan Moddibo's Family , Musamman yanda take ganin Suna lalata da junan su . A yau ne a kuma maganganun Aydaaannnnn ta tabbatar mawa da kanta Cewan Yaran gidan basa da cikakken Ƙwaƙwalwa . Me kake nufi da ko Nine ba zaka bari ba Indai na yi yunƙurin raba mu? To duka-duka yaushe ka Sanni ma? Ka cika mun hannu na , ba zan tafi ba ,ba zan bika ba.... Aaliyah ki bishi Aydaaannnnn yana cikin Wani irin yanayi wanda zai iya aikata komai . Aaaman yayi Maganan yana kallon Aaaliyah . Tsayawa Aaliyah tayi a tsorace tana kallon Aaman tana ji tana Gani ya fice da ita yana saka ta a mota ko tsayawa bi takan A'aman baiyi ba ya Jah Moton yana ficewa daga Gidan cikin Wani irin mahaukacin gudu . ** Ɓangaren Dangin Aaliyah kuwa an samu gutsiri tsoma a cewan su ,tun da suke basu taɓa Ganin Aure irin na Aaliyah ba , Dangin Ango mutane ƙalilan ga cin mutunci , sam suka ce babu Wanda zai zauna dasu sai Amarya . Hasali ma babu Wanda yakai Amarya ɗakin ta a matsayin su na dangin Amarya . Duk dai Ƙananun Maganan da Dangin Aaliyah keyi Inna Turai ta toshe kunnen ta , a zuciyar ta ita dai babu Abun da take yi sai fatan Allah ya basu zaman lafiya . Duk da itama hankalin ta ya tashi Ganin su Hajiya Rahina da Momyn Hibba . Gafara Dai ,sannun ku sannun ku.". Juyowa Inna Turai tayi cike da mamakin Ganin Hajiya mai riga wanda take Yaya a gurin Abba ,Indai iya masifa ne ita kankat ne ,tsoran ta kowa keji . Cikin Rawar murya Inna Turai tace " Hajiya Barka da Hantsi ?. Barkan mu dai Turai ,ashe kuma haka Abun ya kasance? Kun ɗauki Marainniyar Yarinya kun ba ahalin da bamu san nagartarsu ba ?. Duka me yasa haka? Eiyee ko don Saboda Mahaifiyar wannan Yarinya bata a raye ne akayi mata haka?. Shiru Inna Turai tayi tabbas maganganun Hajiya mai Riga ya dafata sosai , A yanzu tana ganin Aaliyah babu bambanci da itace wacce ta haife ta . Kuma wannan Abu tabbas in ba don ta ga Yaro na Son Aaliyahn ba itama ba zata bari hakan ya faru ba . Muryar Hajiya Mai Riga taji a sama tana cewa " Ko da yake bake ya kamata nayi magana dake ba , Shi Uban yarinyar da suka amshi Auren ya kamata na samu . Juyawa Hajiya Mai Riga tayi fakan fakan da silifa ɗin ta tana gyara mayafi ta fice daga Gidan . Kasa sukuni Inna Turai tayi wannan yasa ta aje Shinkafar da take tsinta tana ba Sha'awanatu tare da cewa " Sha'awanatu ku cigaba da tsintar Ni Bara naje na Dawo . Yaya Turai Don Allah kar Wannan magann ta ɗaga miki Hankali. ko kaɗan Sha'awanatu babu Abun da ya ɗaga mun Hankali . Zan tafi Gidan Umman Hauwa ne , ina So nayi magana da Hauwa . Tana faɗin haka bata jira jin cewar na Sauran mutanen ba ta nufi Ɗakin ta tare da Ɗaukar mayafi tana fitowa tare da masu sai ta Dawo .! ** Kuka Summy keyi tun bayan Barin su Part Ɗin Hajiya Barmani , A haka Hajiya Rahina ta shigo ta same ta . Bin ta da Kallo Momy Rahina tayi kamin ta nufi Window tana janye labulen da suka ƙara mawa Bedroom ɗin Duhuwa . Nisawa Tayi tana juyowa tare da kallon inda Summy take Maƙale da Teddy bear 🐻, idanun ta a lumshe suke amma hawaye ki fita daga Cikin su . Babu fuskar da take gani take kuma jin tamkar ta kashe Rayuwar ta kaman na Aaliyah . I hate her mum , i hate that Stupid Girl . Ƙaramar Yarinya ta addabi rayuwata , Ta saka a halin mu cikin ruɗani da tashin hankali?. Mum She's not up to 18 Amma duka ta galleze mu ,mun rasa yaya zamuyi da ita . Idan na kama yarinyar nan kashe ta zanyi na kashe banza . Duk na ƙosa na ga An ɗaura Aure na da Aydaaannnnn mun zauna Gida Ɗaya da Wannan shaiɗaniyar Yarinyar . Sai tayi na dama marar Amfani . Duk Maganan Da Sumayya keyi Mom Rahina bata ce komai ba ,don ita kan ta a yanzu bata ƙi a ce Yau Aaliyah ta mace ba . Bin jikin Sumayya tayi da take sanye da Ƙananun kaya , Marasa nauyi bomb Short ne a jikin ta sai Wani yar ficiciyar Riga mai kaman vest . I'm very sorry Darling Daughter , the First time Dana kasa shawo matsalar ki a Rayuwa . Ki shiga Gidan Dole za mu san yanda zata fice . Yanzu ki tashi ki watsa Ruwa kiji sanyi a zuciyar ki , Aydaaannnnn ne kuma zai zama naki nan ba da jimawa ba, Daga nan kuma sai yanda muka juya taswirar Rayuwar sa ,Maganan Wata ba ke ba , a bar shi ma kawai . Nasan kin gane me nake nufi ?. Karo na Farko da Sumayya ta saki murmushi mai sauti don ta fahimci inda zancen Mom ɗin nata ya nufa . Gyaɗa mata kau tayi tana dariya . Oya to maza tashi ki Wanka ki wanke fuskar ki da ta kacame da Hawaye duka akan yar matsiyatan can . Momy ai yau tafi mun ko wacce Rana jin Dadi . Allah ko?. Eh mana Momy Bara dai na shiga Privacy na fito . Ki sanar ma cook's ina buƙatar Jalop yaji kayan Lambu , Pepe meat Su haɗa mun Salad🥗 yaji Bama Sosai. Hummm amma kin san na hanaki cikin kayan maiƙo sosai ko?. Mum kawai saboda ina cikin farin ciki ne ,amma ai kin san na rage . Okay Ni BAMA cream ɗin ne bana so kina cin shi ,yana advantage da kuma disadvantage a You know?. Yeah Mum . Sumayya tayi Maganan tare da shigewa Privacy tana furta " I'm sorry Momy ....! Murmushi Momy Rahina tayi tare da kwakkwayon Muryar ta tana cewa " You're Wlcm Baby 🥰. ** A farfajiyar Gidan Aydaaannnnn ya fito daga Moton tare da nufar Ɓangaren Da Aaliyah take ciki , Buɗe mata yayi yana Sa hannun sa tare da kama nata tamkar Babu abun da ya haɗa su . Wani irin bin sa da kallo Aaliyah keyi cikin mamaki kamin tayi wani magana ne taga Ya sakin mata Murmushi wanda sai da Hushiryar sa na sama suka bayya na . We're back Home now". Hannun ta ta ƙwace daga Riƙon da yayi mata tana fitowa tare da Wuce shi fuuuuu tana nufar Ƙofar da zai sada ta da Falo . Duk gaisuwar da Ma'aikatan ke yi mata Bama tasan suna yi ba . Hankalin ta da zuciyar ta duka babu daɗi . Cakkk taja tsaya a tsakiyar Falon tana tsayawa tare da yin Ware ware . Ina ne nan kuma? Tambayar da tayi mawa kan ta kenan ,ganin ta a wani Sabon Falo wanda sam bai kama da Wancen ba . Dafe kan ta tayi tana lumshe ido tare da buɗe su . A zuciyar ta tana cewa " Makowa nayi ,na ɓace Hanya , mutum Wannan wani irin gida ne?. Tsayawa tayi tana bin tsakiyar falourn da Kallo . Kujeruna ne dogaye sun haura 3str sai dai muce 4str . Guda uku a ƙaton Falon . The same Design Amma colour ɗin ko wanne da banbanci . Ɗaya Arsh ɗaya Black sai na tsakiyar da yake Red . Bangajejen Centre Carpet Ɗin Shima Red ne dukan shi sai Gyefe baki . Cotoons Ɗin Falon suma Red ne Da Arsh . Kamin ta tsaya Ƙare mawa Falon kallo ne ta fara shaƙar ƙamshin sa , wanda hakan ya alamta mata da shigowar sa kamin daga bisani taji motsin sa a daga Bayan ta . Hannun sa yasa yana tallabo Ƙugunta tare da zagayewa yana Rungume ta ta bayan ta . Baby me kika zo yi nan ? Part Ɗin Sumayya ne , ko kina Son nan ?. Juyawa tayi tare da ɓanɓare kan ta daga Garesa tana shirin ficewa daga Falon ne ya yi saurin riƙo Hannun ta . Idanun ta ya tsira ma kallon sa , yana karantar Abubuwan zuciyar ta . Hushhhhhh ya sauke Numfashi mai ɗan ƙarfi kamin yace" ki Zauna anan to ,yanzu nan ne Part Ɗin ki can sai ya zamana nata ai hakan kike So ko?. Did I told you that? Ban faɗa maka hakan ba zaka yanke mun hukunci? To kai ne bana So,ba kuma na Son zama da kai ...! Sakin Hannun ta yayi tana ganin haka ta juya cikin Sauri tana nufar ƙofar da ta shigo ,amma kuma tana isa Taga garammmm ya ja ya rufe . Saurin juyowa tayi tana kallon Inda Aydaaannnnn ke tsaye . Mamaki ne ya kamata Tayaya ƙofar ya rufe da kan shi ,sai kuma wata zuciyar nata tace ' Kina tare da hatsabibi komai kika gani a cikin gidan nan kar Kiyi mamaki. Idanun sa ta tsira ma kallon ta , wanda taga A lokaci guda sun sauya sun kada sunyi jajir . Gyefe guda Wasu irin zafafan Ƙwallah na ƙwanciya . Wani irin yarrr Taji tsikar jikin ta na tashi zuciyar ta na buga mata , a lokaci guda taji rashin jin daɗin ganin sa cikin irin Wannan Yanayin . Aydaaannnnn....! Ta kira sunan sa Wanda tun da yake bai taɓa jin ta kira sa cikin irin Wannan sanyi da ƙwantar da muryar ba , cikin kuma murya mai kama da na rarrashi. Aydaaannnnn sau nawa Zan Faɗa maka Bamu dace ba ? Bana Son ka." Wani irin Ajiyar zuciya ya sauke Kamin yace " Na sani , jin haka yasa ta ware idanun ta tana kallon sa , kamin ya saki wani murmushi da ta kasa gane manufar sa na yin hakan , cizan laɓɓan sa yayi kaɗan kamin yace " Amma kuma sam ba haka bane ba , Aaliyah kina Sona , a Ƙwayar idon ki naga hakan , kaman yanda a cikin Kyawawan Idanun ki na fahimci kina ra'ayin nan Part ɗin fiye da Wancen . Kiyi Tunani Pls Baby , Trust me N trust Your Heart ❤️ . Yana Gama faɗin mata haka ya juya tare da saka wani card nan take taga Wurin da take tunanin bango ne ya bude ɓaaaaaaa yana shigewa . Bin bayan sa Aaliyah tayi da kallo har ya shige . Zuciyar ta dake buga mata da ƙarfi -da ƙarfi ta dafe tana fashewa da Wani irin kuka mai tsuma zuciya . Adda Hauwa nake tunani . Waye yace babu Soyayyar ka a zuciyar ta? Har Abada ba zan bari zuciyata ta yarda da soyayyar ka ba . Cigaba da Kuka tayi mai tsuma zuciya tana zubewa saman daya daga Cikin Kujerun har da Shashsheƙa tamkar numfashin ta zai Ɗauke hakan take ji . Sai da tayi mai isar ta sannan ta lumshe idanu tare da tunanin abubuwa dangane da Rayuwar ta . a hankali ta furta the Real thing is not easy to Our Life Aydaaannnnn , I can't trust my heart to you but I feel like....Saurin Girgiza kai tayi tare da furta Wannan ba soyayya bace💔 it's Sympathy 🥹 Tausayawa ce..! ** Ko da ya bar falourn Bathroom Ya nufa wanda ya ɗebi kusan 45mins ba tare da ya fara saka mawa jikin sa ko sabulu ba , yana cikin ruwan Kumfa ƙwamce idanun sa a lumshe . Hannun sa yasa Yana Ɗaukar Wayar sa , Number Wata mai kula dashi anan ya kira tare da sanar da ita yana bukatar ta yanzu . Don itama Ma'aikaciyar sa ce kaman Aaliyah a da baya . Bayan ya datse Kirar ne ya fara duba Hotunan Aaliyah wanda yayi mata a safiyar yau a lokacin da take barci . Idanun ta a rufe amma fuskar nan nata cikin smiling ,tamkar Wacce take murmushi . Wannan yasa ko Faɗa take a hasale yana kallon Fuskar ta sai yaga tamkar ba itace ke fadan ba . Cigaba yayi da kallon ta yana jirar isowan Personal maid Ɗin nashi .... A haka bakin sa ke motsawa Wurin fadin labaran zuciyar sa akan Aaliyah . ** Motsi Aaliyah taji A bayan ta Wanda yasata Saurin Juyowa tana kallon Wata mata da ta Ga ta shigo tamkar Baturiya har gashin ta irin nasu . Bin jikin ta take da kallo cikin uniform irin nasu wato Personal maid . Wai anan ma aƙwai irin su kenan ? Tambayar da tayi mawa kan ta kenan . Weldone Ma'm. Wani irin kallo Aaliyah tayi mata kamin tace "Keee Ina zaki je ne haka?. Sir Aydaan ne yake buƙata na yanzu . Buƙatar ki kuma? Uwar me zaki yi masa?. Massage.! Eiye...? Aaliyah tayi Maganan tana fiddo da idanun ta waje . Wato Matsa masa jiki zaki yi?. Ƙara gaba ki fice ki bani Wuri , nan part ɗi na ne , idan yana buƙata yaje inda kike sai ki masa . Get Out TTT. Cikin Sauri jiki na Rawa Judith ta fice daga Falon . Komawa Aaliyah tayi zuciyar ta na tafasa ba zai sauya ba, ba zai chanja shiyasa bana Son sa Wallahi . Tayi Maganan tana Saka kuka . ** Zama Inna Turai tayi a gaban Umma da kuma Adda Hauwa wacce ta aje mata Ruwa a cup Mai tsafta sosai . Hauwa Ba wani Abu ya kawo Ni ba ,Illah ina So ki faɗa mun Gaskiyar meke Tsakanin ki keda Aaliyah , bi ma'ana Waye Aydaaannnnn a wurin ki? Sauron ɗago Kai Hauwa tayi cikin rawar murya tace " Inna Wannan Wani irin magana ce? Babu komai Babu Abun dake tsakani na da Aydaaannnnn sai mutumci , Abu Daya na sani kuma zan faɗa maku shine mun yi Makaranta Ɗaya da Aydaaannnnn, a lokacin da Gwamnati ta bani scholarship a wannan lokacin makarantar su Aydaan naje . Abu daya na sani tamu tazo Ɗaya daga Abota shine saboda da yarinta a tare dashi ya maida shi Soyayya , Aydaaannnnn shine dai Aydaan din da kuka sani a sheka goma baya . Umma Innna duk da Yasha fuskantar ƙalubale fadan Baba Wanda daga Karshe sai dai yaji labarin Aure na ,daga nan kuma na tsaya da karatu secondary din ban ƙarika ba ,aka Aura mun Salisu shekaru goma nayi ina cikin Azabar gidan miji kuma nayi biyayya . Har kuma a lokacin Aydaaannnnn bai janye daga zuciyar shi cewa " yadaina So na ba . A haka suka hadu da Aaliyah wanda anan ne yasan Meye SO , tabbas a yanzu Nasan Aydaan ya san meye So ,ya kuma son ni tsakani na dashi Abota ce ,da kuma shaƙuwa . Saboda a yanzu yana mugun Son Aaliyah so na har abada na har ƙarshen Rayuwa . Umma ku faɗa mawa Aaliyah Indai ta cutar da Aydaaannnnn Allah zai saka masa . Na hantaresa a shekarun baya saboda Ni nasan ba soyayya bace tsakanin mu wannan shine gaskiyar Al'amarin. Hummmm Allah me iko ". Abun da Umma da Inna Turai suka furta kenan . Kamin Inna Turai tace " Hauwa tashi kije Allah ya fiddo miki da miji na gari . Ba irin Wannan shashashan mugun mijin naki ba, Allah yayi miki Albarka . Miƙewa Hauwa ta tare da nufar kitchen tana cewa " Inna Zadai ki tsaya kici Abinci ko ,don na kusa saukewa . Murmushi Inna Turai tayi kamin tace " To ai sai na zauna ko naji sanyi can Gidan ga jama'a gashi munafurci haba hakan ba dadi sam. Murmushi Hauwa Jidderh tayi tana Iza Wutar icen tare da Ɗaukar Albasa tana fara yankawa. ** Fitowa yayi Falourn inda ya hango Aaliyah ƙwance Alamun barci ya Ɗauke ta . Sanye yake cikin rigar Wanka , Gargasar Ƙirjin sa na ɗan Ɗigar Ruwa don bai tsaya tsane jikin sa ba ya fito don yaji Abun da ta faɗa mawa Judith. Ƙarikowa Yayi yana sunkuyowa tare da sumbatar Goshin ta kamin ya ƙara sunkuyawa yana sumbatan Ƙasar laɓɓan ta yana ɗan kamawa tare da haɗawa da nashi Tsotsan laɓɓan ta da taji ana yi yasa ka Aaliyah saurin motsawa tare da buɗe idanun ta . Dai-dai yana ɗagowa tare da Rungume Ta tsam. Lumshe ido tayi jin ƙamshin sa mai daɗi . Buɗe idanun ta tayi tana ware a saman faffaɗan ƙirjin sa ,wanda suman Ƙirjin nasa ya Firgita ta ,don da fari bata fahimta mene ba Saurin janye jikin ta tayi tana miƙewa cikin Sauri . Baiyi yunƙurin Hanata ba ko dakatar da ita ba , zama tayi tana Juyawa tare da kallon sa , cuno ƙaramin bakin ta tayi gaba tana ƙunƙuni don gaskiya tun da tasha Mari ta fara jin shakkar sa . Gashi har i yanzu ba ta wuce raɗaɗin zafin marin da yayi mata bane . Kin kuri Judith me yasa?. Wani irin kallo ta masa kamin tace " Ina Tsoron Allah,don haka ba zan bari ayi Alfasha a gaba na ba . Saboda kina So na.! Wani irin kallo tayi masa kamin tace " ai kaima kasan A'a , ka bari kaje Wurin tayi maka massage nan ai Part ɗi na ne . Uhmmm nidai Nasan Kina So na, ki bar kauce-kauce . Kuma tun da Kin koreta ke zaki mun yanzu . Wani irin kallo tayi masa cikin Sauri kamin tayi magana ne taga ya riƙo hannun ta . Muyi anan ko a ciki ?. Idanun ta ne sukayi Waje . Nidai kasan Wallahi ko a da bana yin ma . Ta ƙare Maganan idanun ta na ciko da Ƙwallah . Sai yanzu taji nadama da ta sani ta bar Judith ta shiga . Murmushi yayi yana miƙewa tare da kamata suna shigewa cikin wani Falon ta gani nan kuma duka komai da ka gani kasan boko ne da wayewa . Bedroom ya nufa da ita ,yayin da suna isa ya zauna yana ƙwantar da kansa a saman Sofa cushine kamin ya miƙar da hannun sa yana cewa" Taho kimun naki ma ai zaifi Dadi . Kasa motsawa tayi idanun ta ne suka fara fidda Hawaye..... Shiiii......! Yasa yatsar sa a saman laɓɓanta da ya jawo ta kusa dashi tana fuskantar shi . Kuka kike yi? Me ya faru nayi miki wani Abu ne? . Girgiza kan ta tayi alamun A'a . Okay is just common massage don nace ki mun shine kike kuka? . Okay now zaɓi Ɗaya ko nayi Abun da yafi massage kin san meye shi? , Girgiza Kai Tayi alamun bata sani ba yace . Wani irin kallo yayi mata na Gogewa tare da cewa " a jikin ki zan miƙe sosai har nasamu release ,don haka zaɓi Ɗaya ko massage ko na.....Cike da tsoron abin da zai iya yi mata tayi saurin kai hannun ta tana Ɗaurawa saman Ƙafadan sa zuwa hannun sa tana matsa masa a hankali . Murmushi yayi a zuciyar shi yana faɗin " Matsoraciya , duk abun ki ba zaki hanani ba Sai nayi ,ki gama kukan naki tasss. Tana yi masa tana sharar Ƙwallah duk da jin kukan nata yake har cikin zuciyar sa . Hannun sa yasa yana yaye Mayafin kan ta tare da aje shi guri Guda......! Saurin ɗagowa tayi tana kallon sa kamin tayi magana ne ,ganin laɓɓan ta na motsi yasa shi kashe mata ido ɗaya tare da ɗan ɗaga mata Gira , Kuka ne ke gab da ƙwace masa nan yayi Murmushi yana cewa" wai tsoro wane kike ji?. Ya ƙare Maganan yana kai hannun sa tare da shafa kuncinta zuwa ƙasan Wuyan ta yana shirin zura hannun sa cikin rigar ta tayi saurin riƙe Hannun nasa , cikin Muryar kuka tace " Ba gashi ina yi maka ba....? Mamanteddy.*RAMDHAN PROMO* (second Round) Ƙyautar katin da Marubuciya maman teddy ta saba a ko wani Ramadhan , kaman yanda kuka sani mun sanar Zamiyi sau uku a cikin Wannan Wata mai Albarka , Kuma munyi na Farko ,yanzu zamuyi na Biyu a tsakiyar Wata 15 ga watan RAMADHAN inshallah zamu ƙara yin Wani , inda zamuyi rabon katin duka 4network ɗin ...MTN ,GLO , ETISALAT, AIRTEL ...Ga masu buƙatar wannan Gasa zaku iya tuntubar wannan number nawa 08081202932 mmn teddy taku ce.! kar ku manta Wurin saving number marubuciyar yanda da mun fara zaku gani a status ɗin ta ,sannan kuyi mata Mgn ta wanga lamba 08081202932 . ~Tallah~ *HAJJA SA'ADAH.....✨TAFE TAKE MAKU DA TSADANDUN LESUKA NA KECE RAINI BUBA DA ZANI DA DANKWALI NA LEGOS LACES AFARASHI ME RAHUSA UWARGIDA AMARYA DA YARA DA YANMATA KEDAI KAWAI HAJJAJU GARZAYO KI DIRZA KI ZABA KISAMO LESHI NADUBUNNAI AFARASHI KALILAN MUNATURAWA KO INA CIKIN AMINCI...👍🏻LOCATION KANO SHARADA JAEN KEDAI GARZAYO KO KI DM A WANNAN NUMBER 08061137086 KO CALL SENA JIKU DOMIN GWANGWAJEKU🕊️💃🏻* #Ramadhan Kareem 🌙 #Star Writer Mmnteddy✨*🕊️SEXXI'ES HOUSE🕊️* #Mmn teddy Kuyi hakuri na jina shiru ƙwana biyu ,mun ɗan taɓa tafiya Hutu ne🤣💃🏻 yanzu kuma Alhmdlh now we're back! 40 ~Tallah~ *HAJJA SA'ADAH.....✨TAFE TAKE MAKU DA TSADANDUN LESUKA NA KECE RAINI BUBA DA ZANI DA DANKWALI NA LEGOS LACES AFARASHI ME RAHUSA UWARGIDA AMARYA DA YARA DA YANMATA KEDAI KAWAI HAJJAJU GARZAYO KI DIRZA KI ZABA KISAMO LESHI NADUBUNNAI AFARASHI KALILAN MUNATURAWA KO INA CIKIN AMINCI...👍🏻LOCATION KANO SHARADA JAEN KEDAI GARZAYO KO KI DM A WANNAN NUMBER 08061137086 KO CALL SENA JIKU DOMIN JIN DAƊIN KU NI KUMA,NA GWANGWAJEKU👍🏻💃🏻* Bai tsaya Kallon ta ko sauraren Maganan nata ba , Fache cigaba da yayi da murza Ƴan yatsun nata da ta riƙe Hannun sa tana kallon sa idanun ta sun yi dulu - dulu sun cicciko da Wasu irin narkakkun ƙwallah masu tsuma zuciya da kuma jefa ta cikin Wani irin yanayi na shauki ( Feelings) . Kallon fuskar ta yayi yana zame hannun sa daga nata tare da ratsawa ta gefen Kugun ta yana tallafo ta da hannayen sa tare da yo Gaba da ita ,yana matsota gab da shi ...Jikin ta Aaliyah ne ya fara Rawa kamar mazari kar-kar . Manyan idanun sa wanda suke ƙara firgita ta ya watsa mata wanda suna haɗa ido tayi Saurin Sada kan ta ƙasa Fuskan ta yana sauyawa yayin da idanun ta suka fara fidda Ruwan Hawaye . Huuuuuhhhh Wani irin Gwauron numfashi ya sauke kana taji ya jawo ta Jikin shi yana zaunar da ita saman jikin sa, Hannun Sa yasa yana shafa Gyefen Kuncin ta Wanda har a iya Wannan lokacin Kuka take yi mai ƙaramin Sauti , Wanda ita kan ta bata san dalilin ta na yin hakan ba , the only thing she know is that,tana Jin mugun Tsoron sa Da kuma shakkar dakatar dashi Daga Yin mata abun da tafi jin Tsoro a wannan lokaci, Wanda tun a iya sanin ta dashi a rayuwa If she could Remember He's Sexxy boss Hariji kaman yanda cikin Gidan nasu ya kasance mata da maza babu ɗaya mai tarbiyya . Tsoro kike ji? . At One side taji Arrogant voice nashi ya shiga cikin kunnen ta wanda taji Maganan har cikin zuciyar ta sai da ya amsa . Saurin gyaɗa masa kai tayi tare da sharɓan Kuka tana cewa " E...ehh . Okay ni ba mijin ki bane? Me yasa kike Tsoro na? Yayi mata Maganan yana sauke lulun idanun sa a saman kyakkyawar fuskar ta . Shiru ne ya biyo bayan Maganan tasa wanda jin hakan yasa shi Numfasawa A hankali cikin wani irin caring voice tamkar mai rarrashin small baby ya fara Mata magana da cewa " I'm sorry Jidderh you now I really love you Darling N a ko wani lokaci buri na bai wuce na ganni tare dake ba ,kullum muna tare da juna hakan yana saka Ni cikin ƙurewar jin dadi . Shiru Aaliyah tayi masa tana kallon sa ,idanun ta ne suka ciko da Ƙwallah Sunan Jidderh shi ke yawo a ƙwaƙwalwarta sam bata ma fahimtar me yake cewa a dai-dai Wannan lokacin . Magana ta ya fito , Aydaan bani ce zaɓin sa that's number 1 N second Familyn shi suna da Wanda suke so ya zauna da ita a matsayin mata bayan Ni da kuma Shi da yake Son Adda Hauwa a zuciyar sa. Soyayyar Adda Hauwa ya zama masa jinin jiki ,kaman yanda itama nasan bazai taba yiwuwa a ce babu soyayyar shi a zuciyar ta ba . Dole na kauce na basu Wuri ,dole naga Adda Hauwa a matsayin matan Sir Aydaan, Tana tsaka da Wannan tunanin ne taji gaba ɗaya ya fara fuce mata a hayyacin sa , komai da yake mata idanun sa a rufe suke . Gyefen Saman Goshin ta yake shafawa tare da danna mata tamkar mai yi mata massage . Lumshe ido Aaliyah tayi Idanun ta na fidda Wasu irin ƙwallah wanda ta gaza fahimtar dalilin zuwan su . Ɓangare guda na zuciyar ta na buga mata da ƙarfi . Anya nayi ma Adda Hauwa adalci kuwa? Me yasa Zan yi hakan ? Ne yasa Na raba Na kuma shiga Tsakani ? Na raba Shi da wacce yake mahaukacin So . Ni nasan Soyayyar ta ne kawai ya shafe Ni , ba wai don Aydaan yana buri ko mafarkin Ganin nice zaɓin sa ba . Adda Hauwa itace mafarkin sa , ko a magana sunan ta yake kira akasin ya kira nawa sunan . Bakin shi taji ya ɗaura laɓɓan sa a saman nata daga ƙasa yana kama lips ɗin ta tare da shigarwa cikin bakin sa yana wani irin Tsotsan laɓɓan nata cikin Sexies Romance . Yunƙurin Janye jikin ta zata yi nan taji yayi mata Wani irin riko tare da haɗe ta da jikin sa yana matse ta yanda ko ƙwaƙƙwarar motsi ba zata iya ba . Tana ƙoƙarin janye Labɓan ta da ƙarfi ne taji yayi mata mai uwa uba yana kame harshen ta tare da cigaba da Sha mata tamkar yanzu ne ma ya fara. Hannun yasa yana shafa bayan ta a hankali tamkar mai rarrashin ta yana shafawa tun tana mutsu-mutsu har ta sare ta gajiya ,wannan yasa ta dakatawa da duk wani yunƙurin ta . Hannun Aydaan tayi yana taho dashi izuwa Breast ɗin ta yana kama su da hannun sa ɗaya wanda yaji sun cika masa Hannu fam,wannan yasa yaji Wani irin mugun Feelings ɗin sa ya ƙaru daga 50% zuwa 💯 . Wani irin matsa da ligwigwita yake yi ma ɗaya bayan ɗayan su . Black Nipples din ta yake murzawa a hankali yana jin Tudun su na gogar masa Hannun sa ,wanda jin hakan yasa shi ji tamkar Yana cikin Duniyar Dadin ta ne , Tana ji tana gani yake ligwigwitan albarkatun ta ,ta ko ina . Hannun sa yasa yana ƙoƙarin dirar mata da Abayan jikin ta ,wanda jin hakan yasa Aaliyah Saurin Ƙwacewa daga Riƙon da yayi mata tana zare bakin ta da sauri , Cikin Wani irin Muryar tashin hankali da tsoro tace " A'a Yah Aydaan don Allah bana So .! Wallahi bana So . Kallon ta ya tsaya yana yi jikin sa a na kerma na Jaraba , Don shi kadai yasan Tsakar halin da yake ciki , marar sa kuwa ta ciko dam da Ruwan Dadin sa yayin da Hajiya Madam joy din sa ke hajijiyar neman kafa da hanyar da zata shige. Ganin yanda yayi jikin sa tamkar bana sa ba , baya da Alamun ƙarfi a tare da shi a tunanin ta ,wannan yasa Aaliyah ja jikin ta tana miƙewa cikin Sauri tare da ja baya . Gumi ne ke ratsasa ko ba'a faɗa maka ba yana cikin bugun buƙatar jin Ɗumin mace a tare dashi . Juyawa yayi yana kallon Ac sake bayan sa kamin ya miƙa hannu cikin jan Ajiyar zuciya yana ƙara Gudun AC . A hankali ya juyo yana kallon Aaliyah ido cikin ido , Furucin ta da kuma kalmar Yaya da ta kira sa shi ke masa daɗi a zuciya , a inda ya furta a zuciya cewa " Muje dai zuwa , nan gaba Da sunan miji zaki kirani In Sha Allah . Hannun sa yasa yana yafito ta tare da mata Alaman ta taho Garesa fuskar sa babu Alamun wasa wannan yasa Aaliyah a hankali takawa jikin ta Ko ina Ɓari yake yi ,babu abun da take tunanawa sai Izayar da yayi mata a daren jiya ,sannan wata Ɓangaren na zuciyar ta na tunana mata Maganan sa na cewa " Zan Aure ki ,kuma zan Maganin ki sai kinyi kuka da idanun ki na Wahala . Ba zaki Zo ba?. Yayi maganan yana mata Wani irin kallon Mr Hero . Saurin ƙarisawa tayi inda yake yana yi mata alama da ta sunkuyo , Dan sunkuya masa tayi yana kai Bakin sa Gyefen kunnen ta a hankali ya furta mata Wani Magana kusan na minti ɗaya ,wanda Ni kai na banji mene yace ba Ni dai gani nayi ya dauke kansa tare da kallon Gyefen sa , alamun ya bar mata zabi. Wani irin kallon mugu Aaliyah keyi masa kamin ta durkusa a nan Wurin tana fashewa da kuka . Na faɗa miki bana Son jin kukan ki yana Ɗaga mun hankali , Sannan kuma zai iya haifar miki da ciwo kin fahimta ?. Yayi Maganan yana kallon inda take duƙen ,kuma a yanayin fuskar sa zaka gasgata Maganan nasa daga zuciyar sa take . Idan ba zakiyi Abin da nace ba tashi ki bani Wuri . Kasa motsawa Aaliyah tayi sai kuka da take a kasa-kasa mai kuma ratsa zuciya . Ganin bata ce komai ba ,kuma bata yi abun da ya sata ba yasa shi miƙewa daga Inda yake yana nufar Hanyar fita . Tsoro ne ya kama Zuciyar ta ,wannan yasa ta saurin miƙewa da Gudu ta ƙarika tana Rungume tare da riƙe hannun sa ɗaya cikin kuka ta furta " Zanyi ,Don Allah kar ka faɗa mata , zanyi maka kome kake so. Zanyi yanda kace mun yanzu kaji.? Juyowa yayi yana fuskantar ta tare da rana jikin sa da nata , cikin Muryar bai dame shi ba ,don yasan wani wayo ya shirya mata . Okay kalmar da ya furta kenan yana komawa tare da nufar Saman bed tare da Ƙwamciyarsa hankali kwance. Kasa motsi tayi ta rasa ta ina zata fara cire kayan jikin ta , har ta iya zama tsirara a tare da Wani Namiji Abun da Bata taba ba . A hankali ta fara cire Abayan zuwa ƙasa ya zamana daga ita sai Bom-Short da Bra sam ta kasa Cire su a tare da ita . A hankali take takowa izuwa inda yake . Kasa masa magana tayi sai tsayawa da tayi tare da rufe Hannun ta tana rufe Nonon ta. Ƙurrrr ya tsaya yana mata Wani irin kallon ƙurulla babu inda idanun sa suke kallo sai cikakkun Nonuwan ta . Sosai ya faɗa Duniyar tunani , Wanda sheshsheƙar kukan ta yasa shi Dawowa tunanin sa . Okay sauran Ni zan cire miki? . Yaya na bazan iya ba ....ta ƙare Maganan tare da fashe masa da kuka .hannun sa yasa ganin haka yana jawo ta jikin sa tare da saka hannun sa yana cire bra Din jikin ta . Blanket ya rufa masu yana cewa " Bara na rufe ki tunda kunya na kike ji bakya so naga komai da komai . Kasa cewa komai tayi tana jin sa ya rufe ta da bargon yana murginata tare da Hayewa saman ta ba tare da ya sakin mata nauyin sa ba . Harshen sa taji yana lasan ko ina na jikin ta. Wanda duk motsi idan tayi sai ta tuno da Maganan sa , wannan yasa ta yin shiru babu ko ƙwaƙƙwarar motsi . Baby na Zaki mun Wani Abu ɗaya , Amma bana Son kukan nan naki Please it's Simple Babu Wani Wahala , Kuma zanji Dadi sosai idan kika mun , zaki yi ma mijin ki don yaji Daɗi Euhhhmm??. Muryar Aaliyah na Rawa don gaba Ɗaya Aydaan wannan karon so yake ya zautata,abun da bata san dashi ba ya sa jikin ta su san dashi ....Domin kuwa Maganan yake mata Hannayen sa na ƙarbar aiki yana shafa Ta tare da Ware ƙafarta a hankali yana SO yaji yanayin Durin nata a ƙwai mashiga ko har yanzu da famin . Wannan yasa shi sa yatsun sa biyu yana buda Wurin yana zurawa tare da matsa Belin ta yana danna ta cikin Cikin cikin kun dai gane 😉 . Numfashin ta ne taji yana shirin Ɗauke wa , Wani irin Zamm zuuu zammmm Daɗi take ji har tsakar kan ta . Wannan yasa duk Maganan tasa da kyar take iya fahimta ,kuma shima yayi hakan ne don ya ɗago mata sha'awar ta yanda zai gurjeta da ƙyau . Mene zanyi maka ,Amma ka bar mun Wannan . Tayi Maganan Muryar ta na season. Murmushi yayi A hankali kaman mai raɗa ya furta , buhhh You're Enjoying it. Kasa masa magana tayi tana ji yana Maganan ne tare da ƙara Karkaɗa mata Belin ta da yatsar sa ,wani irin Yamma take ji Feelings na taso mata mai zafi wanda bata taɓa jin irin sa ba a rayuwar ta Bama tasan meye shi ba . Yah Aydaan Baka ji ba Wani Abu nake ji a can ƙasa can ciki ka bari . Murmushi yayi kamin yace Okay bari na cire miki abun ,buɗe Baki tayi zata yi magana taji ya danna yatsun sa duka biyun yana kama Ƴar tsakar ta tare da lilaya mata . Kasa magana tayi numfashin ta na neman Ɗaukewa . Wannan yasa Aydaaannnnn hura mata iskar bakin sa a fuska ,nan take ta ja ajiyar zuciya . Yaye Blanket ɗin yayi yana Risinawa tare da kai bakin sa Zuwa ƙasan ta yana zare Yatsun nasa. Harshen sa ya fito dashi yana zurawa ciki kaman mai tafiyar maciji. Ashhhhhh Uaaasshhh tayi Maganan tana gantsare masa ,wanda hakan yasa shi saurin mayar da ita yana ƙwantar da ita . Hannun sa na a saman dukiyar Fulani ta yana sarrafasu daga ƙasa kuma yana karkaɗa Harshen sa tare da shan Durin ta cikin Salon sa da yake neman zautata a wannan lokacin . Matse ƙafafun ta take yi tana jin Wani abu na gangaro mata . Yah Aydaan don Allah ka bari nunfashi na zai dauke . Dariya ne ya kusa kamasa ohhh my God , Akwai Aiki a gabana . Ya furta a zuciyar sa yana ɗagowa tare da cewa " To zakiyi Abun da nace ki mun . Ehh ehh zanyi mene ne shi. No ba Wani Abu bane , kawai matsa mun zaki rinƙa yi har na samu realese saboda naga kaman aƙwai Sauran fami baki gama Warkewa ba . Mene zan matsa maka zanyi kabar mun Wancen to . Zanje Hannun sa yayi da jikin sa yana murginata tare da dawo da tsarin ta saman shi , Hannun ta yasa yana Ɗaurawa a saman Dindin sa wanda jin hakan yasa Aaliyah zabura tana buɗe Baki da shirin fasa masa ihu ,caraf taji ya rufe bakin nata da taffan Hannun sa . Okay ba sai kinyi mun kuka ba , Lemme continue from where I Stop. Saurin cewa tayi Aaa ,amma kuma kamin ta rufe baki tuni ......! #Mmnteddy #*🕊️SEXXI'ES HOUSE🕊️* #Mmnteddy #Forty one 41 ~Tallah~ Wannan tallah nawa ne da kai na , ina sayar da cream lotions shower Gel , Whitening Oil, whitening Capsules Skin Moisturizer ,face Cream body Cream da kuma Hand and foot whitening Cream . Let's start by Explaning One by one so that to be enlighten it for you my regular vip N Special Costumer. *Hand and foot whitening Cream...Wannan cream ne da muke amfani dashi Wurin gyara hannu💪🏻 da ƙafa🦵🏻 kaɗai , yana cire tabo da kuma ƙara hasken Hannu da ƙafa in a just 7 days a iya ƙwana baƙwai zaki ga change of reaction . Aƙwai na 2500 aƙwai kuma na 4500 hannun ki zata yi fari sosai sirrin duka yana a hannun Mmnteddies skin care products. *Skin Moisturizer...ina mata masu buƙatar suga Fatar jikin su na sheƙi Abun gunin burgewa kiga fatar ki na glowing, Kiyi ta amfani da mayuka ko Supplement a tunanin ki wannan ne sirrin , a'a ko daya Wannan ba sirrin bane ba , sirrin shine a hannun Mmnteddies skin care products, zan baki zaki na using dashi kuma zaki sha mmkin yanda skin ɗin ki zai rinƙa moisturizing a ko wani lokaci ,muna sayar da shi akan fara shi mai rahusa . Akwai na 4500 da kuma babban 7500 that the price of Skin and face Moisturizer contact me via 08081202932. * Whitening Oil and capsules...Wannan oil ne da ke sa haske sosai ,ba kuma hasken carrot ba ,haske na madara ba mai jajja din nan ba ....akwai na ₦1500 to 3500. *Shower Gel ɗin mu dabanne kun san aƙwai ƴan peck jabu na Lagos ,so this one's are original masu matuƙar ƙyau ne aƙwai na 2500 aƙwai na 4500. Domin muna rabawa shine 2500 full kuma 4500 ne . *Aƙwai mayuka na gyarar fara both side Farare da baƙaƙe duka zaku same su cikin farashi mai sauki 2k to above don mayukan mu har da na 12k yanda kike so ,iya kudin ki iya shagalin ki ....mmn teddy skin care taku ce👍🏻💃🏻 . Contact me via 08081202932 WhatsApp or call☎️ . ___________________ Tana ji tana Gani a wannan lokacin sai da ya sama ma kansa nishaɗi da jin daɗin sa , duk da yayi ƙoƙarin ganin itama ya sata cikin Wannan jin dadin , Uhmmm babu laifi Taji Dadi kuma taji Wuya a wannan Lokacin ,duk da tayi masa Dauriya don tuni ta daina kukan nan nata don ta lura babu Uwar Abin da zai hanasa abun da yayi niyya . Abun da ya Firgita ta shine Abu ɗaya kuma anan ne kukan nata ya dawo Sabo . Bayan ya kammala duk abun da yake buƙata ya samu Gamsuwa ne ya koma yana mai da Numfashi tare da sauke Ajiyar zuciya . Kallon ta yayi wanda idanun ta suke a rufe ko buɗe su bata son yi saboda kunyar sa da nauyin sa da take ji ,wanda ita ta lura Bama ta kanta yake ba , don babu Alamun nuna jin kunya a tare dashi ,idanun sa ma babu kunya sam cikin su . Cikin Wani cooling voice Ɗin shi ya ce da ita " Naji Dadi Aaliyah thanks for your caring , Kina buƙatar wani Abu daga gare Ni?. Shiru tayi tana ƙin masa magana ,don kunyar yin hakan ma take yi ....hummm Murmishi yayi kana ya miƙe daga Ƙwancen da yake hannun sa yasa yana rungumo ta zuwa Jikin sa . Mu cigaba??. Yayi Maganan yana kallon idanun ta da tayi Saurin buɗe su Wal tana kallon fuskar sa . Ɗaga mata gira yayi yana mata Alaman kisss da Labɓan sa . Saurin Sada idanun ta ƙasa tayi yayin da ya saki murmushin dake ƙara masa kyau da ƙwarjinin sa na fitowa. Baki Gamsu ba? Ya kuma yi mata Maganan don ya fahimta bata san ina yaran nasa ya nufa ba . Ni ban fahimta ba .! Tayi Maganan tana miƙewa tare da kokarin raba jikin ta da nashi . Okay Bari na cigaba daga inda na tsaya . Kamin tayi masa magana ne taga Ya sa bakin sa yana shashshaƙar jikin ta . Wani irin Zaro ido tayi cikin Sauri tace " Yah Aydaan na Gaji wallahi da zafi . Ohhhh Sorry Sannu bari yanzu zan baki magani. Hummm . Juyawa tayi tana yunƙurin miƙewa bai hanata ba har ta sauka daga saman bed Ɗin kamin a fakaice cikin sauri tajawo Wani Towel Ɗin sa dake Gyefen Waldrop tana Ɗaurawa ma jikin ta . Ina ne zaki yanzu?. Tsammm Tayi kamin ta juyo ta basa Amsa da cewa " Toilet zan shiga na watsa Ruwa , Don Allah ka barni ,jiki na wani iri yake mun. Okay a fito lafiya ,yayi Maganan yana miƙewa tare da sauko da ƙafar sa zuwa ƙasar tiles Din Bedroom ɗin. Juyawa tayi cikin sauri tana nufar Privacyn kamin ta shiga ne ta kuma jin Muryar sa yana cewa " Or should I come N Help you? No thanks Y Aydaan , inshallah I can do it by my self.Okay yayi Maganan yana miƙewa yayin da ita kuma cikin Sauri ta shige Privacy tana shiga ta sauke Ajiyar zuciya , Tare da fara tunanin Rayuwar nata yanda zai kasance. A hankali ta lumshe idanun ta tsawon lokaci zuciyar ta na harbawa . Wannan ba cin Amana bane kuwa? Anya ban ci Amanar Adda Hauwa ba ? Nayi masu yankar Ƙauna ... Motsin sa Da taji ne yasa ta Saurin nufar Shower tana fara Kurkurar Bakin ta tare da Ɗaukar Brush . ** Kallon Aaman Momyn nasa tayi kamin tace " Aaman kasan me kake Faɗi kuwa ? Wancen fa da kake so ka Aura a yanzu ɗan uwanka ƙwazin din ka ita yake buri tun da kuruciyar sa har izuwa yanzu , bana jin Aydaaannnnn zai daina Son Jidderh har iya ƙarshen Rayuwar sa ,akan ta ya fara sanin wani abu So da kuma sanin menene Ciwon So.! Ina tunanin wannan Abin ka bar shi ba zai yiwu ba Aaaman , kuma a cikin Gidan nan Zaka ƙara saka Aaliyah a cikin tasku ne , kaga kuma yarinyar da Bata ji bata gani ba . Mum....! Aaaman Ne ya kira sunan Momy yana kallon ta idanun sa sun kada sunyi Jah na tsananin damuwa da tashin hankali . Momy Sai kuma na Bar Jidderh cikin Wuyan Rayuwa da tsananin ta . Momy nasan yanda Aydaaannnnn ke Ƙaunar Jidderh yanda ta kasance Classmate ɗin sa haka Nima , komai na Rayuwar su sune suka yi shi amma kuma Nine na san komai kuma na zartar . Momy Saboda halin da Aydaan zai shiga ko Aaliyah sai na bar ita kuma Jidderh a wahala ? Momy kin san Wacece Jidderh ? Jidderh itace yarinyar da muka fara shiryuwa a sanadin ta , muka fara sakawa a zuciyar mu babu bambanci tsakanin talaka da Mai Wadata . Aaaman ..! Momy ta katse sa tana masa Wani irin kallo na kau ba zaka fahimta abun da nake son sanar da kai ba . Aaaman kaje ka ƙwanta ka huta nasan ƙwaƙwalwar ka zai fi maka aiki dai-dai . Hannun sa yasa yana shafa suman kansa kamin ya miƙe tare da Ɗaukar keys Ɗin sa . Okay momy bari na hau sama sai na sauko . Gyada masa kai tayi tare da cewa " Okay ka huta Sosai kaji ?". Ta ƙare Maganan cike da tausayawa . ** Da misalin ƙarfe Biyar na yamma ne Hauwa ta fito daga Madafi idanun ta na fidda Hawaye na Tsaban Wahalar itace ɗanyen da take Aiki dashi , kasancewar lokacin damuna ake ciki . Lumshe idanun ta tayi kan ta na sara mata , a hankali ta fara tuno da fuskar Ƙanwar nata kamin ta fara tuno da kalaman ta a gare ta da kuma yanda suka sha Wuyar rayuwa a tare da Aaliyah . 2010 watan mayru 13yrs back . Tafe take cikin Sauri kan ta ɗauke da Itace hannun ta daya ta tallabo icen dake saman kan ta , ɗaya kuma hannun nata Ɗauke da kullum manja wanda Umma ta Aike ta domun yin cefanen Dare . Ɗafa ne da kuma Soyayyar ƙanwar nata yasa ta duk nesan dake tsakanin gidan Umma da Gidan Su Aaliyah Wato gidan mahaifin ta na asali bai hanata ta takowa da ƙafa ba duka don taga Halin Da ƴar Ƙanwar nata take ciki . Wanda a wannan lokaci Aaliyah na da shekaru 5 biyar a duniya ,Ita kuma Hauwa ba zata haura 17 baƙwai ba ,don tsakanin su akwai ta zara sosai . Tun a wannan lokacin cikin Rayuwar maraicin suke na Rashin uwa , haka Tun a wannan lokacin Aaaliyah ke shan Azabar Inna Turai . Aaliyah ...! Hauwa ta kira sunan Aaliyah dake zaune a soron Gidan jikin ta duk datti uniform din makarantar Gomnati ne a jikin ta duku-duku dattin ya ɓaci . Cikin Sauri Aaliyah ta miƙe ganin Ƴar uwar nata yasa ta da gudu isa gareta tana faɗawa jikin ta tare da fashewa da kuka . Adda Hauwa yunwa nake ji ". Yunwa Inna Turai ba tayi abinci bane ba ?. Ɗago kai Aaliyah tayi tana cike da yarinta tace " Tayi Amma tace ba zata rinƙa bani Abinci ba sai dare . Yanzu baki ci komai bane da Safe ba ,haka ma Da rana ?. Cuno baki Aaliyah tayi wanda ya zama mata jiki har girma wasu kuma ke cewa kawai shagwaɓa ne . Gyaɗa ma Hauwa kai tayi kamin tace " Banci komai ba . Shiru Hauwa tayi idanun ta na taruwa da Ƙwallah , Kallon Yar karamar yarinyar da tun safe bata ci komai ba tayi har izuwa wannan lokaci ƙarfe kusan biyar na yamma . Taho muje na baki abinci kici kinji Aaaliyah ta . Kallon ta Aaliyah tayi kamin tace " Adda Hauwa Ai gidan Umma ku baƙwa Girki sai dare ...eh Aaliyah ta na sani banan zan kai ki ba . Kamin Aaliyah tayi magana ne Hauwa ta kama hannun ta tana cewa mu tafi . Da fari Gida Hauwa ta isa ,tana shiga ta nufi Madafi tana Aje itacen da manja kana ta fito tana kama hannun Aaliyah suka bar gidan don A wannan lokacin Umma bata nan . Kasuwar kanti suka nufa kai tsaye ba tare da Hauwa tasan ina zata kai Ƙanwar nata don taci Abinci ba . A bakin Shagon Mansura mai sayar da abinci ta tsaya . Don Allah Mai Abinci ki taimaka ki ba ƙanwa na yunwa take ji . Hauwa tayi Maganan tana tsayawa a inda Mansura ke irgar kudin ta . Wani Irin kallo Mansura tayi mata ,kana tace " A'a kyauta ne zan baki abincin , idan kina Son ƙanwar ki taci Abinci to ga Ƙwanoni can ki wanke mun su ,idan kin gama sai na biyaki da Abincin . To shi kenan kawo omo . Nuna mata Omon tayi yayin Da Hauwa ta juya tana kallon Aaliyah zauna anan Ƙanwata yanzu zan kammala sai kici Abinci kinji? . Gyada kai Aaliyah tayi tana zaune a can Gyefe tana kallon Hauwa tana wanke tulin wanke -Wanken kaman na gidan biki tana kammalawa ta mike tana goge zufan Goshin ta kana tazo Wurin Mansura tana cewa" Na kammala . To ga Abincin can ki ɗauka a saman teburi . Mun gode Abun da Hauwa tace kenan kamin ta kama hannun Aaliyah tana cewa " Mu je kici Abincin. Zama suka yi tana tasa mawa Aaliyah abincin ,cikin sauri Aaliyah ta fara ci ,cin abincin take sauri sauri kaman zai gudu ita dai Hauwa sai kallon ta take tana goge Hawaye . Sai da taci Sosai sannan ta juyo cikin sauri tana cewa " Adda Hauwa ke ba zaki ci ba,kema mu ci tare . Jin hakan yasa Hauwa murmushi kana tace " A'a Aaliyah ta kedai kici ki koshi Kinga Ni idan na koma Gida Umma zata bani na dare ,amma ke kuma ba lallai Inna Turai ta baki ba . Hauwa ta kare Maganan tana shafa Saman kan Aaliyah wanda kitson kan ta yake a dankare tun wanda tayi mata zane guda hudu yafi tsawon wata uku a kitse babu wanda ya kara kallon mata . A haka suke gudanar da Rayuwar su cikin kunci sai dai abu ɗaya ne baya Wuce su a rayuwa shine karatun su ,duk da makarantar Gomnati Aaliyah tayi amma kuma dalibace mai matuƙar hazaka kaman Yar Uwar ta Hauwa . Bayan Hauwa ta maida Aaliyah gida ,da ta dawo Gida tasha dukan Baba ,don cewa yayi yawo ta tafi daga Aiken manja . Da kyar Umma ta kwace ta . Nisawa Hauwa tayi tana jin zuciyar ta na mata nauyi tana dawowa daga Tunanin ta duk da Maganan Aaliyah na dawo mata kwanya . Adda Hauwa komai sai dai ki bani ,ke ba kya ci me yasa ?. Aaaliyah saboda ina son naga Rayuwar ki tayi kyau fiye da tawa rayuwar ,na ce mawa Maman mu zan kula dake sosai tun kamin ta tafi ta barmu ...komai zaki iya bani kenan ?. Murmushi Hauwa tayi kamin tace " Jindadin Rayuwa ta kaf zan baki don naki rayuwar , har ta Rayuwa ta zan iya sadaukar wa domin ki ..... Tari ne ya ƙwace Hauwa nan take tayi saurin tsugunawa daga inda take tsaye . A hankali take furta " Alhamdulillah Allah na gode maka da naga Wannan Rana , Yau Ƙanwata ce ke cikin jin dadi da ƙwanciyar hankali,nasan ko bayan Rai na Aydaan zai kula da Ƙanwata Sosai ,don yasan yanda nake Son ta a zuciya ta da Rayuwa ta . Wani irin tafi ne ya turniƙe ta , zuciyar ta na ƙullewa tare da mata zafi . Taffin Hannun ta tasa tana rufe bakin ta inda taji ruwa na biyo hannun ta . Sai da ta tsagaita da tarin ne sannan ta Bude Hannun nata tana Gani ....Idanun ta ta fiddo a tsorace ganin Gudan Jini da tartsatsin sa a hannun ta......! *Littafin na kuɗi ne Regular Group₦300...Vip group₦500... Special₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932* #Mmnteddy*🕊️SEXXI'ES HOUSE🕊️* Forty-Two 42 #Mmnteddy ___________________ *Littafin na kudi ne Regular Group₦300 Vip group₦500 SPC₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 ko ta wannan number 09061466409* Wani irin harbawa Zuciyar ta keyi tare da buga mata da ƙarfi da ƙarfi idanun ta na fara ɓarin Ƙwallah wanda bata san da zuwan su ba sai dai saukar su . Kusan mintuna Uku tana tsugunne nan inda take tare da nazarin Sanadiyar Zuwan wannan jini wanda bata taɓa Ganin tayi irin hakan A duk lokacin da Tari ya Turniƙe ta ba . Hummm Numfasawa tayi tare da miƙewa duk da jirin dake Ɗabar ta amma a hakan take raɓa jikin bango , Hannun ta tasa a saman igiyar Shanyan Tsakar gidan tana Ɗaukar Mayafin ta tare da Yana jikin ta dashi ....nufar Ɗakin Umma tayi tana leƙawa don ta sanar mata zata leƙa Waje ta dawo ,amma kuma anan ta tadda Umma na Sharar barcin ta wannan yasa Ta juyawa tana nufar Sauron Gidan tare da ficewa izuwa Wani Chemist na Dr Jamilu , Wani matashin Likita dake anan layin nasu . Duhu duhu ke ɗibar ta amma a haka take tsallake Ƙaramin Titin Layin har ta isa Bakin Shagon Jamilu . A'a Sannu da Zuwa Hajiya Hauwa kece da kanki da Wannan yammaci Haka ?. Murmushi ta ƙaƙaro kamin tace " Eh Fa Dr Jamilu , nazo ne a rubuta mun maganin Ciwon Alcer a tunanin ta gyembon ciki ne . Okay to bari na duba na dauko miki. Zauna ga kujera bayan ki . Juyawa Hauwa tayi tana zaunawa a wani Rober Chair ,tana zama Wata Yar budurwar Yarinya na shigowa ƙawar Aaliyah . Adda Hauwa kece anan ? Bakya jin dadi ne ko Umma ce?. Murmushi Hauwa tayi kamin tace " A'a Salmah ba Umma bace wallh Ni ne dai bana jin Dadin jikin nawa , ƙirjina kemun zafi nafi tunanin alcer ne shiyasa nazo sayar magani . Wayyo Adda Hauwa Sannu , Wallahi ciwon nan baya da Daɗi sam , Allah yakaro Afuwa . Amin Salma . Adda Hauwa tayi Maganan tana juyawa tare da kallon can Wajen Hanya . Zuwan Salma yasa ta tuno da wani lokaci da yarintar su . A duƙe ana ta Wasa tsakanin ita da Aaliyah , Ɗago kan da Salma zata yi sai tace " Aaliyah Tsakanin Maman ki da Abban ki Wanne kika fi so ? , nidai nafi Son mama na kefa?. Shiru Aaliyah tayi tana kallon Salma kamin cike da Yarinta tace " Ni dai Nafi Son Adda Hauwa ta . Adda Hauwa sai Anjima Allah yakara Sauƙi ....Maganan Salma ya katse mata tunanin da ta Faɗa a lokaci daya . Okay ki gaida mutanen Gida . Muryar Jamilu ne ya katse ta yana cewa " Wai Hauwa ba asibiti kika je aka yi miki Gwaji ba ,aka sanar miki da ciwon ki ?. Girgiza Kai Hauwa tayi kamin tace " A'a gaskiya banan naje ba ,Ni ce dai nayi tunanin hakan . Hauwa Maganan gaskiya ba Wannan ciwon na gani a tare dake ba . Don haka ba wannan maganin zan baki ba ,yanzu zaki zauna na duba ki sannan sai na baki maganin . To to Likita babu damuwa Ai . ** Bayan Ta fito Privacyn ne ta tsaya a Bedroom din tana kallon kayan da ya fiddo mata , Ƙananun kaya ne English wear , Riga da Wando ...Ɗaga kayan Aaliyah tayi da hannun ta tana bin su da kallo , kamin ta yi magana a sarari da cewa " da ba irin wannan bane masu yalwa wallahi da ba zan saka ba , Dadin ta daya bana Son kaya masu nauyi shiyasa ma zan saka . Nufar Mirror tayi tana Kimtsa kanta kamin daga bisani ta saka Kayan ...Wow tayi kyau ƙwarai duk da Wandon bai kamata ba mai ɗan yalwa ne , wannan yasa Hips Ɗin ta ke Ya bayyana Sosai kasantuwar Wandon kaman cotton rober ne . Shi kuma Rigar mai kaman T.shirt .Juyawa Tayi tana bin Bedroom din da kallo ,ganin har a wannan lokacin bai shigo ba , Wannan yasa ta juyawa tana nufar Ƙofa tare da ficewa don yunwa take ji sosai . A Falon ma nan taga baya anan wannan yasa ta tsayawa tana tunanin to ina kuma ya je ne?. Juyawa tayi tana nufar restroom ɗin shi ,Wanda anan ne nan ma taga Wayam . To ina yake ne? Tambayar da tayi mawa kan ta kenan . Juyawa Aaliyah tayi tare da nufar Wannan saman benen inda yace mata Dodon Sa na ciki , murmushi tayo tunano da Ruɗa ta da ya dinga yi , wannan yasa ta karambanin Hawa ba tare da ta san Hanya ba . Bin ko ina take da kallo komai a tsare gunun burgewa ....A haka ta kutsa kan ta izuwa Wani ƙayataccen Falo. Cak ta tsaya tana kallon sa ,wanda shi bai san ma da shigowar ta ba , gaba Ɗaya hankalin sa da kallon sa ya tattara kan Hoton dake maƙale a bangon Falo , yana kuma tsaye hannun sa Ɗaya na akan Saman Hoton . A hankali Aaliyah ta fara takawa tare da isowa inda yake tsaye . Har a lokacin bai farga da zuwan ta ba idanun sa na akan Hoton Adda Hauwa , Wanda take Sanye cikin Uniform alamun Hoton tunna Secondary school ɗin su ne . Gyefe kuma ɗaya ga Hoton shi tare da ita , fuskokin su duka cikin matsanancin Fara'a , ko ba'a Faɗa maka ba a wannan lokacin kasan suna cikin jin Daɗin rayuwar ta su duka . Suna kuma jin Dadin kasancewa da juna .! Shiru Aaliyah tayi jikin ta yayi sanyi Sosai , Kallon Hoton da yake wanda ko ba'a faɗa maka ba kasan yana faɗa mata sirrin zuciyar sa ne . Tausayin shi ne taji ya kamata , bangare guda kuma tana tausaya mawa Zuciyar ta itama , Me yasa zuciya ta ta fara Son maso Wani?. Hannun ta takai tana kama hannun shi tare da cewa " Ya Aydaan.! Saurin juyowa yayi yana kallon ta ,a lokaci guda ya sakar mata Sanyayyar Murmushi kamin yace " Wow You look so cute 🥰 uhmmm💋 ya ƙare maganan cikin kawar da abun dake zuciyar sa yana manna ma laɓɓan ta ht kisss . A hankali ta janye jikin ta tana yin baya kana tace " Yah Aydaan Kana Son Adda Hauwa ko? . Saurin Kallon ta yaya yanayin fuskar sa na sauyawa daga yanda yake . Kasan mene ne ? Ka sake Ni ,idan kayi hakan zaka iya Auren Adda Hauwa ,Nima ina Son.... Yi mun shiru...!! Yayi Maganan cikin Tsawa wanda yasa taji Ƙirjin ta ya buga Dammm ... Baya tayi cikin Sauri tayi idanun ta na ciko da ƙwallah wanda a lokaci guda suka fara Saukowa zuwa ƙwancinta . Bana Son ƙara jin irin Wannan Maganan daga bakin ki kina jina? Idan na rabu dake ,ke kuma da Wane zaki rayuwa ? Soyayya na dake zuciyar ki fa? Ko baki san Zuciyar ki ta kamu da Mahaukacin SOYAYYA ta ba? . Humm ke yarinya ce Aaliyah ba zaki san hakan ba . Hawaye ne ya cigaba da bin Kuncin ta a hankali ta motsa laɓɓan tana cewa " Naji ina Son ka ,Amma nima na sadaukar Da Soyayyar ga Adda Hauwa, tun ina yarinya take saka Ni jin dadi take kuma sadaukar mun da dukkan Wani Abu nata ,komun soyayyar da take mawa wannan Abin zata bani shi halak har abada . Nima .....shiiiii it's Okay .yayi Maganan yana rufe Bakin ta da hannun sa . Saurin janye jikin ta tayi da Sauri da kuma gudu tana barin Falon . Kan sa ne yaji yana mugun masa ciwo , idanun sa na sauyawa daga Fari zuwa Jah . Saurin juyawa yayi tare da bin bayan Aaliyah Hankalin sa ya kasu gida biyu....! ** Hauwa Hauwa....² Baba ya shigo gidan yana ƙwaɗa Kirar Sunan Hauwa cikin Wani irin murya wanda yasa Hauwa Saurin Afa Ƙwayar da Dr Jamilu ya bata tana korawa da Ruwa , Cikin Sauri ta fito tana amsa Kirar Baba dai dai Umma na fitowa daga ɗaki tana kallon Baba tare da cewa " Malam Lafiya ? Me yake faruwa ne?. Kai-kai-kai Wannan yaro wannan yaro ya cuce Ni ya cutar da Rayuwar Ki Hauwa , Kuma Wallh sai nayi Shari'a dashi . Cikin Sauri Umma tace " Malam Wake nan? Wane ban da Wannan mugun shashashan Yaron Salisu . Yanzu Malam Bala yake sanar mun da baƙar Wahalar da ya ba wannan Yarinyar ,wai shine daga ƙarshe har da tuƙucin Saki......? #Mmnteddy*🕊️SEXXI'ES HOUSE🕊️* #Mmnteddy Forty-three 43 *Littafin na kudi ne Regular Group₦300 vip group₦500 SPC₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932/09061466409 ....* ___________________ Cike da mmkin maganan nasa Umma tace " Malam yau kai da bakin ka kake faɗin Hauwa ta sha baƙar Wahala a hannun Salisu? Yau kai da kan ka kake nuna tausayin ka akan baƙar izayan da Tasha a hannun Salisu? Kai Alhmdlh Allah na gode maka , dama komai ya farko zaiyo ƙarshe , Abun da na dade ina addu'ar Allah ya fahimtar da kai akan zaluncin Salisu da yake mawa Hauwa yau gashi Ka fahimta hakan daga bakin mutane mabanbanta . Amma don Allah Malam kar ka kaishi ko ina ,muna nan Zaka gani Wallh sai Allah ya saka mawa Hauwa ko da Rayuwar mu ko bayan Ran mu . Aaaa Umma don Allah kuyi hakuri , Babu komai ....Hauwa tayi Maganan cikin sanyin Muryar ta wanda hakan ya zama mata jiki . Hauwa duk wannan bakar uƙuban da kika sha kice Na rabu dashi ? Baba yayi Maganan cike da mmkin kalaman Hauwa . Baba ku rabu dashi komai yayi mun yasan bai mun Adalci ba kuma bai mun dai-dai ba , Amma na bar shi da Mahaliccin mu,kuma ku bar shi kawai . Numfawa Baba yayi cike da gamsuwa da Maganan nata kamin yace " Ƙwarai haka ne , Allah zai saka muki Hauwa'u , Maganan ki kin yi gaskiya kin kuma yi dai-dai . Ta shi ki tafi Allah yayi miki Albarka ". Murmushi Hauwa tayi irin na majinyata Wanda basa da Wadataccen Lafiya kamin tace " Amin Baba . Umma bari na shiga daga ciki . To Hauwa . ** Hannun ta Tasa tana kama hannun Aaman Kamin ta numfasa tana cewa " Aaaman .! A hankali ya ware idanun sa tare da maido da duban sa ga Momyn nasa wacce gaba ɗaya hankalin ta yake ba Ƙwance ba,ta kasa gane gaskiyar inda lamarin Aaaman ya nufa ,shin son Jidderh yake da gaske a jinin jikin sa ,ko kuwa tausayi ne ?. Momy tunanin me kike yi?. Ya katse ta yana kallon fuskar Momy wanda ta sakin masa murmushi kana ta shafa suman kansa tana cewa " Aaaman yanzu fa , Nasan ka fahimta ba Son Hauwa Jidderh kake yi ba, kawai dai Zuciyar ka....Momy Da gaske Ni ina Son ta.! Kuma dai dai da sakani ɗaya ban ji soyayyar ta ya ragu a zuciya ta ba sai dai ƙaruwa ma da yake . Momy ko wani lokaci a duk sa'ilin da zuciyata ta buga ,bugawa yake da Soyayyar ta a haɗe . Ina nufin soyayyar Hauwa ƙaruwa ma yayi daga Wanda kika sani a baya . Shiru yayi yana kauda kan sa don baya tsammanin Momy zata so jin Hakan daga bakin sa . Sauke Ajiyar zuciya Momy tayi kamin ta ƙara murmushi tana cewa " Ina bayan ɗa na ,akan Abun da yake SO ɗari bisa Ɗari . Kuma na sanarwa Abban ka shima ya bani goyon baya akan ka ,kai mijin mace hudu ne ,idan zaka iya adalci tsakanin su , Bama Jidderh ba ko wa kake da buƙatar aure Indai iyayen ta zasu baka ,bani da matsala da Wannan ,sai dai nace Allah ya tabbatar da Alheri . Ohhh Mom...!!thnkyou very much momy. Aaaman yayi Maganan cikin nuna matsanancin Farin cikin sa tare da kama hannun momy yana rikewa ƙaaamm . Ina son Abin da kake so ne Aaaman , Kasan ina Son ka Ni Mahaifiyar ka ce ,zan soka fiye da kowa . Murmushi su duka suka yi kamin ya miƙe yana cewa " Momy ina tunanin a yau zan tafi Yobe Na duba Jidderh acan . Kaiiii Saurin mene kake yi haka? Kasan aƙwai Aiki a gaban ka ko? Dole sai ka rarrashi Ƙanin ka Aydaan don ya amince ,saboda kasan Wacece Jidderh a wurin sa ,Sannan Bikin ku fa yau ya rage saura Ƙwana uku Ɗaurin Auren ku , dole Ku kasance tare da Amaren don ku ji abubuwan da suke buƙata, Sannan kuma kar ka manta tun yanzu fa Abokan ku sun fara cika gida , Zaka tafi ka bar su ne . Hajiya Kaka ta faɗi cewa " Ba zaka Auri Jidderh ba sai An kammala komai na Auren ku anyi an watse sai daga baya . Shiru Aaman yayi jikin sa ya ɗan yi sanyi . Momy yanzu haka zan Zauna har tsawon ƙwana ki Uku ban gan ta ba ,ban kuma faɗa mata Abun dake zuciya ta ba . Ƙwana ki biyar dai ,ba daga Auren bane washe gari zaka tafi . You have to think about ok?. Gyaɗa ma Mommy Kai yayi alamun ya fahimta kamin ya juya yana barin Falourn Momyn zuciyar sa cike da jin dadi . ** Ruwa take yayyafa ma ƙasan Tsakar gidan tare da cigaba da share tsakar Gidan . Salisu ne ya shigo gidan tare da faɗin " Inna An aje mun Ragowar Tuwon ko?. Aje tsintsiyar Innan Salisu tayi kamin tace " Eh yana nan na Rufe maka , Ya Maganan neman Auren naka da yar gidan malam iro ?. Ai Inna Komai lafiya yanzu ma haka sun bani izinin na tura iyaye . Yauwa mashaallh , Ai yanzu ne zaka san kayi Aure Salisu , da wahala kake yi ba Auren jin dadi ba .....ina zan iya , ai gwara da kuka rabu dama babu Ɗa bare jika Allah raka taki gona . Haka tayi ta haibaice-habaicen ta yanda kasan ance mata ga Hauwa kusa da ita . Zagi kam Hauwa tasha shi a wannan rana kaman mene har ta gode Allah . ** A Falo ya tadda Aaliyah zaune ta kama Gyefen Kuncin ta Hawaye na cigaba da Zuba mata , Haushin kan ta take ji , Haka zuciyar ta ke yi mata tambayoyi akan ya akayi Aydaaannnnn yasan ta kamu da Son sa , Kuma me yasa zuciyar ta ,ta yaudare ta ,ta fara Son Aydaan Wanda ta ɗauke sa tamkar Yayan ta , a kuma matsayin sa na Wanda yake son Yayan ta Hauwa , Wacce ta kuma ɗauke ta tamkar mahaifiyar t a rayuwa . Kuka take sosai har da cira tana shashsheƙa ,sam bata lura da isowan sa inda take ba . Hannun sa taji ya zagayo da shi saman kafaɗan ta yana rungumo ta jikin sa . Kiyi Hakuri ." Taji ya furta mata Maganan , wanda kalmar hakuri tafi komai bata mamaki , Hakuri? Yau Aydaan ne ke furta mata Wannan kalmar ? To me yasa ? Ta tambayi kan ta ,kamin ta ba kanta amsa da cewa " Saboda yana Son Yayan ki mana , Hummm kawai sai ta kuma fashewa da kuka wanda bai san dalilin kara sakin kukan nata ba . Hannun sa yasa yana Shafa bayan ta alamun rarrashi ,wani ɓacin rai na Dada kulle zuciyar ta . Ko rarrashin mutum bai iya ba ,saboda bakin Miskilanci , wallh na tausaya ma kai na kuma zuciyata bata mun adalci ba ,haka SO bai mun Adalci ba ... Muryar sa ta kuma ji ya katse ta yana cewa " Bakya so na ko? Haushi ne ya kamata Cikin Sauri ta fara raba jikin ta da nashi tana miƙewa tare da shirin basa Wuri . Hannun ta taji ya riƙe kana shima ya miƙe daga Tsaye . Ina zaki tafi ina magana? . baƙar magana taso faɗa masa ,amma hada ido da suka yi taga Babu wasa a tare da shi sam bata san lokacin da ta furta "Yunwa nake ji ,abinci zan ci . Hummmm Girgiza kan sa yayi alamun "Okay ,kamin ya ce muje Dirning room tun ɗazu ai an kammala komai . Me ke maki ciwo yanzu a jikin ki?. Ɗago da sexxy eyes ɗin ta tayi tana kallon fuskar sa ,wanda ji tayi kaman tace Ban sanin ba , Amma sai Tace " Babu ". Murmushi yayi don har yanzu in ya fahimta Haushin sa take ji . SO kenan.! Abun da ya furta a sarari ,wanda ya sata saurin kallon sa ban fahimta ba ,me kake nufi . Murmushi yayi yana dafa ta tare da ɗan rage tsawon sa yana dai daita tsawon sa da nata ,hannun sa yasa yana pointing Ƙwayar idon ta kamin yace " Soyayya ta nake gani mana a ƙwayar idanun ki gasu nan ,abun gunun burgewa... Janye jikin ta tayi da ƙarfi cikin jin ɓacn Rai kana tace " Ni bana wani Son ka . Kamin yayi wani magana ta wuce shi fuuuu tana nufar Dinning room . Murmushi yayi yana bin bayan ta da kallo har ta mace You look so Romantic wow .! Ya furta Maganan tare da biyo bayan ta . ** Ƙwana uku kenan da fara shiga cikin jin dadin Rayuwar Hauwa ,yanzu kullum gidan Cikin nishaɗi ake da Walwala . Tun safe ta tafi babban Asibiti na Gomnati na wannan Garin , wanda tasha bakar wahala sosai kamin ta samu ganin likita . Shiru Hauwa tayi tana Sauraren Maganan Doctor Aslaam . Kiyi Hakuri ,ki kuma ƙwantar da Hankalin ki , inshallah every thing will be Okay . Ƙwallah ne ya ƙwanta a saman idanun Hauwa,kawai sai ta saki Murmushi tare da cewa " Doctor na saba rungumar ƙaddara mai kyau ko marar ƙyau , Dr Ni nasan ba zan Rayu ba , mutuwa zanyi , kai fa da bakin ka kace mun Ciwo na ya kai mataki na Uku ,kama yi mmkin yanda nake cikin lafiya haka . Ba wai nazo nan bane don ka kwantar mun da hankali akan Abun da nasan dole Mutuwa zanyi , sai dai na jira lokaci ,magani zaka taimaka mun ka rubuta mun wanda zai sa naji sauƙin raɗaɗin ciwon zuciyata kamin lokacin tafiya na yayi . Ta ƙare Maganan tana goge Hawayen fuskar ta , zuciyar Dr Aslam sosai ya karaya tausayin Hauwa ƙwarai ya ka masa . Hauwa Kiyi hakuri , tabbas Maganan ki gaskiya ne , wanda ciwon su yakai wannan limit ɗin cire masu rayuwa ake yi , don Ni likita ne nasan hawa hawa na cuta da kuma worst ɗin shi . Yanzu wannan tablets din su zaki na rinƙa sha ,duk lokacin da Tarin ya ƙwace miki zaki ji dai-dai . Amma likita a tunanin ka zan iya ƙara Shekara Nawa a duniyar nan duk da kasancewar nasan kai ba Allah bane ba . Shiru Doctor yayi kamin yace " Hauwa ba zaki ƙara shekara ba ,idan kin yi ƙamari ki ƙara Cikakken Wata Daya ,Kiyi hakuri na faɗa miki gaskiya ne saboda na lura ke macace mai tawakalli . Uhmmm Na gode Likita , Hauwa tayi Maganan tana miƙewa jikin ta a sanye ta fi ce daga Office Ɗin . A lokacin da na bar wannan Duniyar ,wani Hali ne Ƙanwata zata shiga? Aaaliyah..!! Sunan da ta furta kenan kamin ta ja numfashi daƙyar tana tarar napep . Tun da ta shiga take tunani har ta isa gida . Baba ta tadda Tare da Umma a tsakar gidan , wanda tayi sallama cikin Sauri Umma ta amsa tana cewa ' Hauwa Gashi yanzu Baban ki ya sayo miki kayan buɗe Baki kasancewar duk ranan Litinin da Alhamis dama kina azumi . Cike da jin dadi Hauwa ta kalli Baba kamin tace " Baba na Gode . Ba komai Hauwa'u Allah yayi miki Albarka . Amin Baba . Tayi Maganan tana shirin wucewa sai kuma ta dawo tare da cewa " Baba Don Allah dama nace gobe ina son naje Gidan Abba na gaida su Inna Turai . Auuuu ehh Gaskiya ne ,ai hakan na da kyau Hauwa , Allah ya kaimu goben Lafiya ." Ɗakin ta ta nufa tare da shigewa . Da fari maganin Da Doctor Aslaam ya bata ta fara shan su ,kamin ta koma ta zauna tana jawo akwatin ta . Hannun tasa tana budewa gami da fiddo da Wasu hotuna guda uku . Fuskar Aaliyah ne ya fara bayyana a na farkon wanda tana ganin hoton ta saki Murmushi zuciyar ta na mata wani sanyi . Adda Hauwa nake So.! Keee Aaliyah kina nufin Kina son ta fiye da Abban ki da Maman ki duka ?. Eh mana Ina son Adda Hauwa fiye da kowa.! Maganan nan tasu ce ta dawo mata na yarinta , Hawaye ne suka fara zuba mata kaman yau ne zata barsu bari na har Abada . Aaliyah Ina Son ki Nima , kuma zan bar ki bawai don bana Son ki ba , A'a A hakan zan yi farin ciki tun da ban mutu ba sai da naga Rayuwar ki tayi inganci , bana Son Kiyi kuka ko bayan bani ....Ta tasa hoton tana Maganan a sarari hawaye na cigaba da zuba mata . Rungume Hoton tayi tana kuka sosai tare da cewa " Ina Son ki Ƙanwata . A hankali ta aje Hoton kamin ta yi duba ga hoton na biyu . Hoton Aydaan ne ya bayyana Fuskar nan nasa cikin miskilin murmushi ,wanda aka samu yayi daƙyar , a lokacin baifi shekaru 18-19 ba . Aydaaannnnn nasan zaka kula mun da Ƙanwata Sosai ,ita din farin ciki na ne , Kamin Alƙawari ba zaka bari tasha Wuyar rayuwa ba, Maganan take kaman zautacciya ita kaɗai sai wannan hotunan nasu . Zan tafi na barta a hannun Allah a kuma hannun ka ,ina addu'ar duk wata Soyayyar da kake mun ya taru ya nukku ya koma kan ta . Aje Hoton nasa tayi tana duba cikon dayan Hoton wanda ya kasance hoton ta ne , ita da Aydaaannnnn dukan su da uniform na makaranta ,fuskokin su dauke da fara'a kaman ba shi ba . Hauwa ya kama ta ki bar su suyi rayuwa cikin jin dadi su ma , Hannun ta tasa tana raba hoton gida biyu tare da cire ɓangaren ta ,tana cire na Aydaan ...! ** A hankali take cin Abincin nata Hankalin ta ƙwance duk idan ta kalli fuskar Aydaaannnnn sai ta kauda kan ta Gyefe . Shi kuwa ƙurr da ido yayi mata yana kallon ta ,komai nata sak na Jidderh . Ganin yanda komai taci sai ta raba biyu ta aje wani a gyefe yasa Aydaaannnnn cewa " Wannan na waye kike ajewa kuma?. Adda Hauwa mana .! Babu yanda za'a yi itama ta ci irin wannan? Tsayawa yayi yana kasa bata amsa ta ina hakan ziyuwu? Shine Abun da yake cewa a zuciyar sa . Kasan mene Yah Aydaan? Tun Ina yarinya Komai Adda Hauwa taci sai ta kawo mun , kaga lokacin da kuke makaranta tare ina Wannan chocolate ɗin da kake bata , Kullum sai ta rago ta kawo mun , tun ina ƙarama nasan sunan ka amma a bakin ta na saba ji . Kana Son Adda Hauwa sosai .shi yasa Nima nake daga maka ƙafa A duk abin da kake mun , amma kar kayi zaton soyayya ce ,a'a kawai ina Son Wanda yake son Adda Hauwa ne . Murmushi yayi kamin yace" Oho Haka ne? To mai zai hana mu dawo Da Adda Hauwan Gidan nan sai mu zauna tare . Saurin kallon sa Aaliyah tayi kamin ta fara tunanin Maganan nasa , Wannan me yake nufi kenan...! Ɗan rainin Wayo kawai ,Ganin bakin ta na motsi yasa Aydaaannnnn cewa Magana kike yi ne , fadi da ƙarfi bana jin ki sosai your voice is low .....! #Mmnteddy*🕊️SEXXIE'S HOUSE🕊️* #Mmnteddy Forty-four 44 *Littafin na kudi ne Regular group ₦300 Vip group ₦500 spc ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932/09061466409...* ___________________ Nuna masa tayi ba wani Abin zata Faɗi ba , hakan ya bashi damar cigaba da cewa " Kin ga kema ai zaki fi sakin jiki sosai . Hummm idan dan Ni zaka yi hakan to me zai hana ka mayar dani Gidan ku kawai ,naga Acan zan fi samun sakewa sosai ,don nan din ne bana So . Aaliyah Wai mutane nawa kika damfara ne ? Me kuma yasa kika Ɗauki Wancen sana'ar ....Don Allah nidai kawai shikenan . Ta katse shi tana miƙewa daga Zaunen da take . Me kike nufi Har kin ci abincin ya ishe ki . Uhmmm ya ishe Ni . Murmushi yayi yana cewa " Ni yanzu ma na fara saboda kin san ina cin Abinci Sosai. Wuce shi tayi a zuciyar ta kam cewa take " Ko ban ƙoshi ba ai na ji na ƙoshi da komai ,ka tasa Ni da Wasu maganganu marasa ma'ana Humm haba . Rasa inda zata nufa ne yasa ta komawa Inda ta tabbatar nata ne wato Bedroom , Zama tayi a saman kujerar can dake Fuskantar Gadon nata . Ta Gumi tasa tana ganin Gidan yayi mata faɗi Sosai. A hankali ta fara jin motsin kaman na ƙarar ringing Tone amma sai bata yi yunƙurin nemo Wayar ba . A hankali ta miƙe tana nufar Ƙaramar Handbag 👜 Ɗin ta . Budewa tayi tana fiddo da Wani Awarwaro wanda da daɗewa Adda Hauwa ta siya mata , tsawon lokaci ta Ɗauka tana duban Awarwaron ,wanda Ƙara jin shigowar kira yasata maida Awarwaron jakarta tana juyawa tare da Duba inda wayar take ,don tasan Wayan Aydaaannnnn ne kaɗai a Bedroom ɗin ,ita wayar nata Nokia ce ,wannan kuwa kalon ringing Tone ɗin na manya ne ba irin nasu ba . A can Gyefen Bedside ta ga Wayar ta sa ƙirar Samsung ita Bama tasan shi da wannan Wayar ba . Kamin ta kai ga Ɗauka ya katse Kirar , tsayawa tayi tana tunanin Tayaya zata kai masa Wayan,don ita so take duk Wani Alaƙa ta yanke yi dashi . Tana a wannan lokacin ne taji shigowar saƙo . Summy Sunan da taga Ni kenan wato wacce tayi sending Taxt massage ɗin . A hankali idanun ta ya sauka akan Sakon nata Hlo Aydaan nice na kira ka baka Ɗauki Waya ta ba , saboda kana tare da Ƴar matsiyatan nan gayyar Jaraba da masifa . Koma dai meye ina Buƙatar Ganin ka Yau ba sai gobe ba . Shiru Aaliyah tayi tana kasa ƙarika karanta saƙon nata komawa tayi jarab tana zama idanun ta na fara taruwa da Ƙwallah ,to Ni me nayi mata ? Dama bai je gida ba ƙwata-ƙwata? . Tsayawa tayi tana juya Wayar dai-dai Wani Kirar na Shigowa . Ganin baƙuwar number yasa Aaliyah saka Hannu tana ɗaukar Kirar. Hello Assalamu alaikum shine kalmar da Aaliyah tayi ,wanda kamin ta ji mai ɗayan ɓangaren za'a ce ta kuma furta " Baya kusa ne bari na kai masa . Eiyeeeee dan uban ki har Nine zan kira Wayar Aydaan ki ɗaga? Wato ɗazu ma wayar na Hannun ki kika ƙi ɗauka? Zan shigo gidan ,zaki tattara da ƙafar ki ,ki fita don dole . Domin ganin Aydaan sai yayi miki Wuya , shashasha Sakarya maza Wuce ki kai masa Wayar .! Shiru Aaliyah tayi bata ce da ita komai , duk da zuciyar ta dake mata babu daɗi sakamakon zagin da tasha na Summy . Ke da Waye kike Waya? . Ta ji Muryar Aydaan wanda bata san lokacin da ya shigo ba . Miƙa masa Wayar tayi ba tare da ta ce masa komai ba ,tana juyawa tare da barin Wurin baki Ɗaya .! ** Yau saura Ƙwana biyu Bikin Aydaaannnnn da Summy , Aaaman da Hibba Da sauran yaran cikin gidan Wato su Mubarak da sauran su . Hidima ake yi sosai , Su summy kuwa tun daga Ƙasar Dubai aka Ɗauko masu mai gyarar Jiki na musamman , yan uwa na nesa tuni an fara cika Gida . Aaaman Har a wannan lokacin a ƙage yake da yaje Yobe Don ya duba Jidderh ,wanda a yau ya ɗauki Aniyar zuwa domin ya sanar mata da Abun dake zuciyar sa ko yaji dadi a zuciyar sa . Ɓangaren Aaliyah Kuwa da Aydaaann abun ba sauƙi tun da ta shiga Hannun sa babu Ranan da ba zaiyi Sex da ita ba , Abun dake saka ta zazzaɓi da ciwo kenan , gashi a rana yayi sau uku sama da haka ,sam baya Gajiya , Tun tana daure masa a yanzu tana Ganin sa take fara kuka , Amma da dadin baki da rarrashi yake lallabata yayi Abun da zai yi ya gama sannan ya Daurata a ruwan Gashi ,don ba shi zai hana Anjima ta kuma jin shi ya dawo ba . Har zullumin ganin sa take , A kuma yanzu ta gama ƙosawa da Summy ta shigo Gidan ko ta samu sassauci duk da Batasan Dame Summy zata zo ba , a yanayin ta ,ta gwada mata babu mutunci bare zaman lafiya . Gaba Ɗaya Ƙasan ta A ɗashe yake yayi jazir Wurin saboda Tsaban Wahalar da take sha A wurin Aydaan duk ya ɗashe Wurin sosai ,idan ta zauna ko motsa ƙafarta bata son yi , har Ɗan Rama tayi saboda zullumi . ** Da misalin ƙarfe Uwa na Azahar ne Umma ta zauna ta tasa buta a gaban ta sama da Awa guda tana Zaune ta rasa meke damun ta ,jikin ta na bata da Aƙwao Abun da Hauwa ke ɓoye mata wannan yasa ta tsawon lokaci kasa Alwalan , ita dai Hauwa takai ta dawo taga Umma a wuri guda ko motsawa ba tayi ,da'alama tayi nisa a tunani ,wannan yasa Hauwa matsawa kusa Da Umma tana cewa " Umma Lafiya kika yi shiru , ko wani Abu ke damunki?. Ɗagowa Umma tayi tana sauke ajiyar zuciya kamin tace " Hauwa kece ke shirin saka mun damuwa Hauwa , Hauwa'u a cikin jiki na nake jin da Aƙwao Abun dake damun ki ,amma kuma kin ki faɗa mun ,ɓoye-ɓoyen mene kike yi tsawon sati kenan ina saka miki ido ,yanzu Abin naki yana neman fin ƙarfin tunani na . Ki faɗa mun meke damun ki ?. Shiru Hauwa tayi tana kasa Bama Umma amsa kawai sai Hawaye shar-shar-shar . Hankalin Umma ne ya ƙara tashi ,kar hasashen ta ya zama gaskiya . Miƙewa tayi tsaye tana kallon Hauwa idanun ta itama na ciko da Ƙwallah , Hauwa ki faɗa mun ,ki faɗa mun gaskiya ,nice fa Mahaifiyar ki idan baki faɗa mun ba wane ya cancanta ki faɗa masa a yanzu ? Baki da Lafiya ne? Shiru Hauwa tayi tana sharce Hawayen fuskar ta tare da shashsheƙar kuka . Hauwa don Allah ki faɗa mun ciwo kike yi ?. Ganin hankalin Umma ya tashi matuƙa yasa Hauwa cikin kuka cewa " Ehhhh Umma , Ehh ina fama da ciwon zuciya.! Caaaakkkkk Umma ta tsaya numfashin ta na kokawar ɗaukewa , Innalillahi wai'inna ilaihir raji'un Na shiga Uku , Hauwa kasa magana Umma tayi duk da tana Son yin magana amma ta kasa saboda Tsaban Ruɗewa . Hannun ta takai tana tallabo Fuskar Hauwa inda duk wani Alamu ya bayyana na Wannan ciwon a tare da ita amma bata taɓa lura ba , kasantuwar Hauwa ɓaka ce . Laɓɓan ta su kam su sun nuna . Hauwa Hauwa kema tafiya zakiyi ki bar mu? Hauwa Hauwa na kar barni Don Allah , Tun kina ƙarama Mahaifan ki suka bani ke halak malak har abada saboda Bama haihuwa ,ke nake gani naji sanyi A rayuwa ta Hauwa . Umma Ba zan mutu na barku ba ,zamu Rayu tare inshallah , ciwo ne fa , zan Warke ina shan magani Umma ki daina kuka . Hauwa tayi magana tana sha fuskar Umma tare da goge mata Hawayen fuskar ta. Hauwa Tsoro nake ji ,Wannan ciwon shine yayi ajalin mahaifiyar ku . Daaaaaammmm Ƙirjin Hauwa ya buga kamin tayi Wani magana ne Muryar yaro ya katse su da yayi sallama yana cewa " Wai ance ana sallama da Jidderh a kofar Gida , inji wai Aaaman .! Tsayawa Umma tayi kamin tace " Kin san shi ne?. Gyaɗa kai Hauwa tayi tana cewa " Eh Umma Yayan Aydaan ne . Ok kace gata nan zuwa . Juyawa yaron yayi ,ita kuma Umma na cewa ga Hijabi saka kije kiji ko lafiya me ya faru haka ?. To Umma . Amsan Hijabin Hauwa tayi tana juyawa tare da bin bayan Yaron . Daga can nesa ta hango sa a jikin Moton sa yana jirar fitowar ta , tsayawa tayi tana kallon sa wanda sanye yake cikin Shigar Suit fuskar sa cikin Baƙar tabarau. A hankali take tunano yarantar su , The class talker Tive is Jidder , while the Class Gent is Aydaaannnnn Moddibo . Murmushin ta ne ya ƙaru tana ƙarisa zuwa inda yake tsaye shima takowa ya fara yi zuwa inda take . Aaaman kai ke da kan ka? Fatan komai lafiya? Ya Ƙanwata take ,tana lafiya dai ko?. Murmushi yayi kamin yace " Eh suna lafiya fatan kema haka? . Gyada masa kai tayi tana murmushi. Shiru yayi yana nazari da tunanin Tamkar ba itace wannan talker Tive din ba na Class ɗin su mai shegen surutu ,idan za'a yi noise maker sau goma sai sunan ta ya fito sau goma ,amma yau itace ta koma so silent Babu magana . Aaaman shigo cikin gida ko ? A'a Ba zan shigo Ba Jidderh , Dama Wani Abu ya kawo Ni wurin ki , kuma take da muhimmancun na sanar miki . Tsayawa tayi tana kallon sa kamin tace meye wannan Abun ? Aaliyah tana lafiya dai ko?. Murmushi ya kuma sakar mata kamin yace " Tana lafiya lau ,Nine wannan zuwan kai na ne . To me ke faruwa ne Aaaman?. Jidder don Allah ki fahimce Ni ,kin san Yau Saura Ƙwana biyu Aure na da Hibba Cousin dina , an bamu zabin wanda yake da wacce yake so zai iya Auren ta . Jidderh Ina Son ki ..! Wani irin bugawa zuciyar ta yayi da ƙarfi wannan yasa ta Saurin ɗago idanun ta tana kallon sa ,nan take Wannan tari ya ƙwace mata Jini ne ya fara biyo hancin ta kaman Habo haka bakin ta . Saurin matsowa yayi kusa da ita yana riƙo hannun ta ganin yanda jiri ke ɗiban ta ,tana shirin fadi . Da hannun sa yake goge Jinin dake fito mata ....Wanda numfashin ta nan take ya fara ƙasa-ƙasa idanun ta na Rufewa tun tana Ganin sa dishi-dishi ta koma ganin Duhu Jidderh....! Sunan da taji a kunnen ta na ƙarshe kenan .....! #Iftar Mubarak #mmnteddy*🕊️SEXXIES HOUSE🕊️* Forty-five 45 *Littafin nan na kudi ne Regular group ₦300 Vip group ₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932/09061466409...* A lokaci guda ya manta matsayin nan nata na ƴa mace wacce da maharramar Sa ba , Hannun sa Aaaman yasa cikin Zafin jini yana Ɗaukar Hauwa cak yana yunƙurin Buɗe moto dai-dai Baba na kariƙowa don wani yaro mai suna Ibrahim ne ya ga komai da ya faru tsakanin Hauwa da Aaaman wannan yasa shi Rugawa yana isa majalisa tare da Faɗa masa abun dake Faruwa . Cikin matsanancin Tashin hankali ya ƙariko Wurin yana Kirar Sunan Hauwa tare da Furta " Innalillahi wai'inna ilaihir raji'un . Ƙwantar da Hauwa Aaaman yayi a back Seat tare da kallon Baba yana cewa " Baba Shigo mu kaita Asibiti , Bata cikin hayyacin ta komai ka iya Faruwa . Jin hakan yasa Baba ba tare da wani dogon Tunani ba ya shiga Moton Aaaman suna ɓacewa daga Layin ,don Wani irin gudu Aaaman yake yi kaman zai tashi sama , Masu ƙananun Abun Hawa sun hangosu tun da ga nesa suke basa hanya . Umma ce dake kaiwa da komowa cikin gidan Tana ɗan Ayyukan ta , sai kuma ta furta " Allah ka ba Hauwa lafiya , kasa itama ba zata tafi ta bar mu irin na mahaifiyar ta ,wacce tayi mutuwar Ƙuruciya . Shiru Umma tayi sai kuma ta numfasa tana cewa " Bari ta dawo gobe mu tafi Asibiti a duba lafiyar nata , don a yanzu ko mun je ba zamu samu damar ganin likita ba . A haka dai Umma tayi ta aikin ta ,tana saƙa zancen Zucin ta . Fiye da minti Talatin babu Hauwa bata dawo ba ,wannan yasa Umma jin shirun yayi yawa , nan ta Ɗauki mayafi tana nufar zauren Gidan tare da leƙawa waje ko zata Hango Hauwa . Wani irin tsoro ne taji ya bugi Zuciyar ta da ƙarfi ,wannan yasa ta saurin dafe kai tana Faɗin " Ina Hauwan? Ina kuma ta yi a yanzu da bata da Wadataccen Lafiya? Kokarin sako ƙafar ta take ta fito daga Gidan dai-dai Baba na ɓullowa ,shima da ka ganshi zaka fahimci yana cikin tashin hankali ba'a natsuwar sa yake ba sam . Malam Malam baka ga Hauwa ba ? Ɗazu ne Wani Aaaman yayo Kirar ta ,ta fito saboda ta nuna mun ta san shi ,yanzu kuma na fito ban ganta ba ,baka gan ta a ta can ba?. Shiru Baba yayi ya rasa me zaice mata ,idanun sa sun kaɗa zuwa Jah . Tun yaushe Hauwa keda ciwon Zuciya baki taɓa faɗa mun ba?. A Firgici Umma ke kallon Baba kamin tace " Ina Hauwan ? Me ya same ta?. Nan take Baba ya fara fayyace mawa Umma halin da Hauwa ke ciki a yanzu , don bata iya numfashi da kan ta yanzu haka , oxygen aka sanya mata tana shaƙar iska dashi , kuma har A wannan lokacin bata farfaɗo ba. Dafe kai Umma tayi tana ambaton sunan Allah tare da fashewa da kuka mai ban tausayi da taɓa zuciya . Wani Asibiti take malam ? ....ya isa Yanzu ki shiga gida Kiyi Alwala ki mata Sallah tare da roƙon mata sassauci , yanzu haka dole na je Nima na sanar da mahaifin ta ya san halin da take ciki , a yanzu dole mu aje duk wani tashin hankali mu kalli Halin da Ƴar mu take ciki . Ki shiga daga ciki Sai na dawo . Kasa magana Umma tayi har Baba ya juya jikin ta yayi matuƙar Sanyi . A hankali take lumshe idanun ta tare da tuno wasu kalamai na Hauwan wanda suka saba yi , wasu irin zafafan Ƙwallah ke bin Kuncin ta masu matuƙar zafi , Allah ya baki lafiya Hauwa . ** Tun bayan Kawo Hauwa Asibiti Da Aaaman yayi ,a yanzu ko Ɗaga kira baya yi tun jiya rabon sa da yayi walwala ko sakin fuska , Sam ya rasa natsuwar sa ,burin sa Hauwa ta tashi daga Wannan dogon Sumar da tayi ya tarairaye ta a a cewan shi zai bata kulawar da ciwon zuciyar nata zai bar jikin ta inshallah , wannan yasa ya hana kansa zaune tsaye . Amaryar tasa kuwa Hibba tsakanin jiya da yau ta kira sa yafi ƙarfin Sau hamsin . Don a can Gida babu Abin da take sai ihu .*SEXXI'ES HOUSE* Forty-six 46 #Mmnteddy *Complete littafin ₦500 ne via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 /09061466409....* ___________________ A can Gidan Moddibo's Family kuwa Hankula ne da yawa ya tashi sakamakon jin Aaaman Shiru tsawon ƙwana Ɗaya babu shi babu Ɗuriyar sa ,gashi tun a yau Gidan ya cika da ƴan Uwa da Aminan Arziƙi ka rantse yau ne bikin idan baka san sai gobe bane ɗaurin Auren nasu . Hibba kuwa daƙyar take iya tsayawa a mata gyarar Jiki Sai Sharɓan Hawaye da take yi kaman mene . Rarrashin duniya tare da ƙwantar mata da hankali shi iyayen ta da yayyun nata ke yi . Momyn Aaaman itace kaɗai tasan inda Yace mata zai tafi , Amma itama ganin ƙwanan sa ɗaya da Wuni hakan yasa hankalin ta fara tashi matuƙa ,Nan itama ta fara kirar sa don jin ko yana lafiya , Amma kuma Bata yi nasarar Samun sa ba . Wuraren Yammaci bayan a cire ma Hauwa Oxygen ɗin don a yanzu tana iya sauke Numfashi da kan ta ,ba tare da taimakon Wani Oxygen ba ,wannan yasa hankalin daidaituwa . Zama yayi a saman kujerar dake Gyefen Gadon Da Hauwa take Sai a sannan ya fara duba Wayar sa yana ganin Wasu irin ritutun miss calls Wanda dama yasan za'a Yi hakan . Massage Ya tura mawa Momyn sa tare da sanar mata yana cikin koshin lafiya don haka su kwantar da hankalin su . ** Ɓangaren Aaliyah Kuwa da Aydaaann Yanzu babu laifi ta ɗan sake dashi ba kaman A baya ba , tun da idan suna tare takan ɗan taɓa masa surutun nan nata akasin da baya da sai dai kuka suna haɗa ido . Tsaye take a kitchen Farin cikin ta yaki Ɓoyiwa a yau din nan , a cewan ta Ai daga yau Shikenan zata samu salama Aydaaann zai ko ma wurin Summy sai yafi Sati Ɗaya a can , Da kan ta take hada Abincin da zasu ci don a yanzu ta nuna bata buƙatar Wani cook's Da kan ta take komai , Wanda sosai Aydaaannnnn ke mmkin yanda Ta iya girki sosai tamkar yanda yake jin dadin ta a Ƙwanciya. Shi jikin sa yayi masa babu Daɗi ,don ƙwarai ya riga ya saba da ni'imar ta da jin dadin ta , Sannan kuma yasan Shi ko a ido ba zai taba Haɗa Daɗin ta dana Summy ba , bayan Yagewar Ido da yake dashi shi Ɗin likita ne a kallo ɗaya zai fahimci Duk Wani yanda structure na mace yake da kuma yanayin taste Din ta . Yanka Carrot take tana aikin yin fried rice don tuni ta kamala Pepper chicken ɗin ta ,kammaluwar Abincin ta take jira . Shigowa yayi Kitchen Ɗin wanda jin motsin sa yasa Aaliyah saurin juyowa. , ɗan cuno bakin ta tayi tana Tunanin To me Kuma ya kawo sa . Saurin ƙaƙaro murmushi tayi tare da cewa " My Soul dama Baka tafi ba , Kamata yayi a ce ka je ko da aƙwai Abin da suke buƙata . Ta ƙare maganan tana kallon Jikin sa sai kuma tayi saurin kau da kan ta gyefe kasancewar yanda ta ganshi daga shi Sai gajeran Wando bako Singlate haka ya shigo mata kaman Wanda yayi shirin shiga Restroom . Rohyyy ya maimaita sunan ,tare da Kirar Soul da tayi , Wato yau Nine Soul Ɗin ? Wani dariya yayi kamin yace " Love faɗa mun Farin ciki kike yi xan tafi ko? To ai yau a tare zamu ƙwana . Laaaaa Sam ba haka bane ba ,me zai sa nayi farin ciki da tafiyar ka , ai Part ɗin nawa fadi zai mun zan zauna cikin kaɗaici....tayi maganan tana marairaicewa kaman ba hakan bane a zuciyar ta. Okay ya yi furucin tare da ya fito ta da hannun sa alamun tazo . Tsayawa tayi tana kasa Matsowa zuwa inda yake . Ganin yana takowa yasa ta jin faɗuwar Gaba . A gaban ta ya tsaya yana fuskantar ta kamin yayi magana tayi saurin Ƙasa da gas Ɗin tana Zille masa tare da ficewa da gudu . Murmushi yayi yana biyo bayan ta da Sauri wanda kamin ta shige Bedroom Ya riƙo Hannun ta . Jikin ta ne ya fara Rawa nan take ta fara cewa " Wallh Rohy na Ban san Ganin ka a haka ne . Dariya ne ya kusa kamasa amma sai ya dake a cewan shi a yanzu yaci ta bar wannan tsoron nasa haka nan . Kallon jikin sa yayi daga shi sai mannannen Gajeran Wando , Wai A hakan ne bata Son gani na , next time Kayan jikin nan nata ma ba zata Saka mun su ba ,indai muna tare ,bana Son Ganin komai a jikin ta da zai zama katanga a tsakanin mu . Hannun ta ya kama a tare suka shige Bedroom ɗin ,wani irin kallo yake mata wanda Aaliyah ke jin tsoron hakan ,duk lokacin da yayi mata hakan ta riga da ta camfa Sai yayi mata Wani Abin na mugun ta . Kamin ta yi masa Wani magana ne kawai ta ga yayi ƙasa Da Short nicker ɗin jikin sa yana tsaya mata zidirdirrrr Wani irin rufe ido tayi tare da fantsama Uban Ihu tana Jah baya da Gudu . Bana jin dadin typing cikin Ramadhann Wallahi kawai dai Wasu ku ne masu matsamun kuma na amshi kudin ku dole na sauke maku haƙƙin ku , Amma wallahi ban da lokacin typing duk da Alhamdulillah mun kusa kammalawa in Sha Allah . Sai dai kuna yin manage Saboda bana da Isasshen lokaci .*SEXXI'ES HOUSE* Forty-seven 47 #Mmnteddy *Complete littafin ₦500 ne via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 /09061466409....* ___________________ La haula walah...shiii yasa yatsar sa a saman laɓɓan sa tare da mata Alamun tayi masa shiru . Meye kika gani Har kike saka mun Wannan Uban ihun ...yau kika fara Gani ? Ko kuwa yau muka saba Sex Dake da zaki narka mun ihu kaman Kinga Wani Abu sabo . Wallahi Wallahi Ya Aydaaannnnn kar ka mun sharri , don Allah ka rufe jikin ka Ni ban taba Gani ba ....Hahaha wani irin Dariya yasa mata har yana ƙyaƙyatawa tun da take bata taɓa basa Dariya irin na yau ba . To yau ai gashi kin gani ko Darling love.! Rintse ido tayi tana ja ƙara ja baya ganin yana tahowa zuwa inda take .... A'a Aaa Yah Aydaan don Allah kar kazo inda nake , ka taba Ni Tsoro nake ji kasa kaya don Allah . Hummm Sauke Ajiyar zuciya yayi tare da numfasawa kamin yace " Ba Daɗi kike ji ba daga Yau zan Tafi , shine kike farin ciki ko? To yanzu ai Kinga Sai nayi na Sati Guda ɗin da zanyi babu ke . A'a na tuba bafa dadi nake ji ba . Hummm kina So kar nayi Miki Wani Abu ?. Saurin gyada masa kai tayi alamun eh . Okay maida Short nicker ɗin sa yayi kamin ya taho zuwa inda take tsaye Oya Open ur Eyes now . Ka Saka ?. Murmushi yayi yana kama hannun ta tare da haɗa su duka da nashi yana baya da ita tare da jingina ta da Jikin bangon Bedroom din . Cikin wani irin romantic voice yace " Yeah ". A hankali ta ware idanun ta tana kallon fuskar sa da idanun sa ke akan idanun ta da fuskar ta . Kin san meye zamuyi yanzu ?. Shiru tayi tana kame² don tasan halin sa ta gama fahimtar shi duk idan yana buƙata daga gareta a yanayin Muryar sa take fahimtar hakan . Yatsar sa yasa yana kama laɓɓanta yana murɗa mata da Ɗan Ƙarfi ,wanda yasa ta sakin yar ƙara tana cewa " Zafi....Eh ai na san da zafi , Baki ce komai bayan kece nake Saurare . Cuno ɗan mitsulun bakin ta tayi tana cewa " To ina jin ka me zan maka?. Matsa bakin ta yayi yana hura mata sumba ba tare da ya ɗaura labɓan sa a saman lips ɗin ta ba yayi mata Alaman kiss. fiddo da idanun ta tayi tana masa kallon ban gane ba . Ke kissing ɗin ki zanyi na 2minutes ,idan na dakata kema sai ki mun na 2minutes okay?. Idanun ta ne suka ciko da Ƙwallah , cikin Wani irin murya tace " Ai Ni ban iya ba . No kar ki damu ,zan koya miki ai yanzu . Kamin tayi wani magana ne taji bakin sa ya ɗaura shi bisa Laɓɓan ta yana mata Wani irin zafaffen Kissing Wanda yasa Aaaliyah jin wani irin zuuuuu zaaaaam zarrrrr Har cikin tsakar kan ta. Hannun ta tasa tana ƙoƙarin ture shi daga jikin ta ,amma ina sai gani tayi ya ƙara tallabo Fuskar ta yana danna harshen sa ciki tare da kama harshen ta yana cigaba da tsotsan ta cikin Wani irin Salo . Duk yunƙurin nata ko mawa tayi ta lafe sai sauke Numfashi da suke yi su duka a hankali da'alama suna jin dadin yanayin nasu . Ji tayi ya tsagaita yana cire labɓan sa daga nata , cikin wani irin sexxy voice yace "this is Your tone . Kasa masa magana tayi kunyar hada ido ma dashi take ji wannan yasa sam bata yarda ta ɗago sun hada ido ba . Murmushi yayi ba tare da ya bari ta gani ba , nan yayi gyarar murya yana hade girar sama da ƙasa kana yace " Ke fa nake jira you're wasting my time....Ni dai Ni dai.....Kamin tace A'a ɗin ne taji hannun sa a saman braziyan ta yana jan hannun bra ɗin cikin Wani irin Salo ,saurin ɗago Idanun ta tayi tana kallon sa ,dai dai shima ya Ɗago da Lulun idanun sa yana kallon ta , Suna haɗa ido ya fiddo da harshen sa yana wani karkaɗa mata shi irin na tacewan nan . Kamin tayi magana ne taji yana shafa Saman Nonuwan ta duka da hannayen sa biyu ba tare da ya ɗaura bakin sa ba yake kissing, tsoro ne ya kamata Wannan kuma idan ya kama mata ya kenan ,mai ƙwatar su sai Allah . Cikin Sauri tace " ka tsaya zan yi maka . Okay ai a tsaye nake . Uhmmm uhmmm Jin yana cigaba da shafa Breast ɗin nata zuwa don yanzu hannun sa ma yasa a ciki yana lailaya su tare da matsa Nipples ɗin ta tamkar mai wasa dasu ,wannan yasa Aaaliyah saurin cewa " To ka bar mun Wannan ,ai kace mouth kissing ne kawai . Ɗago da idanun sa yayi da suka fara Sauya Kala daga Fari zuwa kalon Jah. Okay ai ban ga kinyi bane ba. To ka tsaya zan yi maka . Tayi maganan tana rufe idanun ta ,tare da kai bakin ta a hankali tana ƙara rintse idanun ta ƙyammm . Hannun sa taji yasa yana haɗawa da nashi tare da ɗagowa yana ɗaurawa saman Kuncin sa ...haka ake yi to Bismillah yayi maganan yana kallon fuskar ta . A hankali ta ɗaura laɓɓan ta da kan shi yake nuna mata don da gaske ne ita bafa ta iya mouth kissing ba . To fara yanzu . Taji muryar sa yana ce mata bayan ya gama hada bakin ta da nasa . A tsorace ta kama labɓan nasa tana Tsotsan Sa a hankali wanda nan take ya rintse ido yana Ƙara ƙanƙaneta tare da mannata da jikin sa . Tsayawa tayi tana kasa ci-gaba da yi masa wannan yasa shi cafkar nata laɓɓan wannan karon harda Harshen ta ya haɗa yana tsotsa a tare . Don wannan Sucking din sa da tayi na farko ya Ƙwarƙwarar dashi gaba Ɗaya duk wani jijiyar jikin sa na sha'awa a miƙe suke . Ji tayi yana Tsotsan bakin ta tare da kissing din kuma tun ta , saman Goshin ta wuyan ta , kai har zuwa ƙasar Nonon ta kissing yake kaman zautacce . Motsi ta kasa yi idanun ta kuma har a wannan lokacin a rufe suke . Wani irin numfashi yake Jah da ƙarfi na irin mugun Sha'awan nan kamin tayi magana ne taji Muryar sa yana cewa " Please love ki mun ,kiss my lips koda Sau daya ne daga Wannan shi kenan . Abun da ya bata mmki shine yanda ta kama labɓan sa babu musu ko kukan da ta saba tana kissing masa daga Nan sam bata san lokacin da ta koma Tsotsan masa laɓɓan ba . Wani irin sauke Numfashi suke a tare . Hada ido suka yi tana kokarin sauke idanun ta ƙasa taji dariyar sa alamun yana cikin nishadi . Murmushi tayi a sanyaye . You're sexy Love , thnkyou hear ? Gyaɗa masa kai tayi tana murmushin ba tare da tace dashi komai ba , Ji tayi yana cigaba da cewa " You're Enjoying it right? . Kasa masa magana tayi saboda Kunyar nan nata , murmushi yayi yana dariya tare da cewa " Yau sai kin faɗa mun da bakin ki kina jin dadi . Saboda sai na saki cikin dadin da baki san irin shi ba ,kin san me yasa ? Saboda Nima kullum a wannan dadin kike saka Ni , Sannan kuma ai bana ɓoye Miki jin daɗina...! Baki ta buɗe zata yi masa magana wanda shi yasan abun da zata ce wannan yasa shi saurin rufe bakin ta yana kissing din ta ta da baki har zuwa gadon bayan ta , zulzullewa take don jin abun take tamkar yana mata Waiwayi . Hannun sa yasa yana nufar Sofa cushine tare da ƙwantar da ita yana Ɗago ƙafan ta daya Sama . Idanun sa ya zuba yana bin wurin da yafi komai gamsar dashi da kallo , nan take jikin sa ya hau tsuma . Takalmin ƙafarta ya fara cire mata yana mata Wasu irin maganganu da bata fahimtar sa , don ta fara lura sam baya natsuwar sa . Bakin sa yasa yana tsugunawa giwowinsa ƙasa yana sa kansa ciki tare da fara Tsotsan Virgina Din ta yana yi tare da tanɗe Harshe , hummmm Ahhhhh Huuuaaahhhh Ta fara Sauke numfashin jin daɗin yanda yake romance Ɗinta . Jin harshen sa tayi yana karkaɗar Wurin yana cigaba da Sucking tare da dan caccakar ta da Hakoransa . Aaauuuuhhhhh ta yi magana tana jan ƙafarta da jikin ta wanda yasa shi saurin riƙe ƙafar yana cewa" Are you enjoy it? Shiru ta kuma yi masa ,wanda ba kuma mata magana ba yace a zuciyar shi ko da zaki ce ehhhh ba kuma zan bar ki ba sai naga kinyi kukan Daɗi sannan . Cigaba yayi da Sucking ɗin ta hannun sa na A saman jikin ta yana shafa ko ina , ƴar tsakar ta ya kama yana Ɗanɗanawa tamkar mai son jin Zaki ƙo ɗaci ,nan ko shi yasan me yake yi mata yana cooling mind ɗin ta ne ,sai a lokaci guda taji Wani Abu kamar saukar A radu . Sai da ta saki jikin ta yana mata Sucking a hankali a hakan dadin sa take ji , hannun sa taji yana yawo a saman ƙirjin ta yana Matsa Nonon ta . Lumshe ido take tana sauke Numfashi a hankali , Jin wurin ya fara yin naso Ruwan ni'imar ta ya fara saukowa yasa shi Murmushi yana Fiddo da harshen sa tare da kama Yar tsakar ta yana Wani irin wawura tare da kamawa da ƙarfi yana dannata cikin bakin sa . Wani irin ihu ta saki numfashin ta na kokarin Ɗaukewa saboda Zuwa wani irin dadin al'amarin da ba tayi tsammani ba . Motsa ƙafarta take tana kokarin tashi amma ta kasa Aaahhh Huaaahhhh Wayyyyooo Ya Aydaaann ka bariiiiii Aaaaahhhhh da ....Daɗi ....Daɗɗiiiiii shiru yayi mata babu abin da yake cigaba da yi sai Tsotsan Durin ta cikin Wani irin Salo wanda bai taba yi ma ko wacce mace ba sai ita Ɗin a banza ya saka yar mutane ihu bare kuma ita da yake ganin matar sa ce ta sunnah. Shanye Ruwan ɗumin ta yake yana shafa Gyefen fuskar ta da take ihu ta haɗa zufa sosai . Sanin a yanzu ba zai iya gamsar da ita da harshen sa ba don yasan jarabar da ya jawo mata wannan yasa shi Removing short nicker ɗin sa yana miƙewa tsaye . kallon sa take Hawaye na bin Kuncin ta magana take Son yi masa Amma ta kasa , A yanzu ba zaki rufe idanun naki ba kuma? Yayi magana yana murmushin ai yanzu kin san koni Waye.! Did you enjoyed? Saurin gyada masa kai tayi alamun eh , cikin wani irin murya da kyar take iya magana tace " Ciki ne yake mun Wani irin raɗaɗi . Murmushi yayi yana ɗago ta tare da zaunawa saman Sofa cushine din yana rungumo ta jikin sa . Raɗadi kuwa ? Ƙara gyara Hausar taki dai ,me kike ji? . Ya Aydaaann ka Sosa mun ƙaiƙayi nake ji . Hannu na ba zai iya ba . Sai dai .... Cikin Muryar kuka na ficewa hayyacin ta tace " Mene kasa komun ko meye ka ɗauko wuƙa... Keeeee ....! Yayi magana yana buɗe Bakin sa na mmkin lallai Aaaliyah da yarinta a kan ta har yanzu . Miƙewa yayi yana raba jikin sa da nata kamin ya tsaya a kanta yana kwantar da ita . Kallon sa take sai uban Gumi dake zuba mata . Sam ta kasa Dauke idon sa daga kan ta . Gudun AC ya ƙara mata kamin ya tsaya yana cewa " kin ga Wannan Da kike gudun shi , To shi ke baki jin daɗi , kina so nayi Miki dashi ko bakya SO? . Yah Aydaan zan mutu Wayyo ƙaiƙayi yake mun ,tayi magana tana Kai hannun ta zuwa durin ta ,cikin sauri yasa Hannun sa yana riƙe hannun nata . Saka da ki zura da Hannun ki kar kice nayi Miki migun ta . Yayi maganan yana nuna mata Sandar Girman sa , sam idanun ta sun rufe hannun ta takai tana kama ƙatuwar Azzakarin sa wanda duk girman nasa bai hanata ware ƙafafun ta tana zurawa ba kaman yanda taga Yana yi mata . Wani irin jan numfashi yayi jin Ɗumin Durin nata da dadi har tsakar kan sa . Saurin fara ingizar sa yayi yana fara luma ta tare da fara Aikin sukum² yana sukuwa a kan ta kaman doki . Ni dai ganin hakan yasa Ni Saurin fitowa ina Nufar cikin Gidan Moddibo's Family.*SEXXI'ES HOUSE* Forty-eight 48 #Mmnteddy *Complete littafin ₦500 ne via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 /09061466409....* ___________________ Wai ace Events baza muyi ba ,wannan Wani irin Aure ,duba fa ku ga ƙawayen mu da suka taho bikin nan from different States , wasu ma ba a Nigeria suke ba . Mijin da zan Aura basu sani ba saboda rashin kirkin su ,ko da basa ra'ayin mu a matan su at least su ɓoye mawa duniya su fidda mu kunya , amma yanzu mene mutanen mu zasu koma suna cewa? Gaskiya abun da su ƙwazin suka yi mana basu ƙyauta mana ba . Wai Anty Summy fada kike don hakan ta faru? Hummm Ni Kuwa ko a Gyefen mayafi na ,Cox i have already know that , nasan dole zasu yi mana shiyasa ko a yanzu Ban ji zafin su ba , Amma Ni ina tausaya masu ne ,komai fa da nake ɗaga masu ƙafa nake yi indai Aure daya daga cikin su ,daga nan ne komai zai fara . Kina tsammanin zan Ɗauki Shashancin da suke mana a yanzu idan mun je Dakin Aure suyi mun ? Ina that's impossible Bama zai yi wu ba . Ummi yiwuwa na nawa ? Kin san shedana da rashin ji sune suka koya mana , don haka hakuri shine Abun da yafi da cewa muyi mu cigaba da raka su kawai . Hibba ce ta ɗago kai da sai a yanzu tayi magana . I na Son Cousin Aaaman ko me zai mun ba zan iya masa Wani Abu ba . Kuma Ni nasan dalilin da yasa suke mana Haka , mutumcin mu ne da bamu riƙe ba . Ke Da'allah sakarya ce ke Wallh , yanzu waya ce Miki a kwai cikakkun mata wanda ake kai su Dakin Aure da budurcin su , Ai sun riga sun ƙare tun a lokacin iyayen mu . Cewan Ummi tana fiƙi² da ido . Hummm Ummu Wannan magana taki da fa sake , wallh a'a akwai saura har a yanzu , Summy tayi mahaman tana kallon su duka kamin ta cigaba da cewa " Ko Aaliyah wannan yarinyar ina da tabbacin budurwa ce da budurcin ta ,ko baki ga yanda Aydaaannnnn ke wani Nan nan da ita ba ? Humm kuskure mun riga da mun yi fa . Shiru duka suka yi kamin Hibba tace " Yanzu gobe Daurin Auren ,rabona dana saka Ido a kan mijin da zan Aura har na manta . A hala suka zauna kowa tana sharing damuwar ta da yar Uwar ta ,suna rarrashin junan su . Shigowar mai lalli yasa Sauyin shiru ,ita ko Summy miƙewa tayi tana basu wuri tare da cewa " Ita bata bukatar wani lalli . ** A hankali take motsa idanun ta tare da Furta Sunan sa cikin Muryar ta masu jinya " Aaaman....! Tayi maganan tana numfasawa . Saurin motsawa kusa da ita yayi yana dafa saman Goshin ta tare da cewa " Jidderh kina lafiya? Ya jikin naki yanzu ? Ina ke Miki ciwo? Duka a lokaci daya ya jero mata Wannan tambayoyin . Aaamannn..! Ta kuma Kirar sunan shi a galabaice , I'm so sorry Aaamannn kayi Haƙuri , kuyi haƙuri Duka , ka ba Ƙanwata Haƙuri ,Aamaan Nasan Ni Bazan yi tsawon rayuwa ba. Jidder waya faɗa Miki , stop it please, stop saying that Okay? Zaki ji sauki kuma za muyi Aure . Yayi magana idanun sa na ciko da zafafan Ƙwallah . Hannun ta tasa tana goge Hawayen fuskar sa kamin ta yi murmushi tana cewa " Aaaman Kai ka dauki nauyin kawo Ni nan? Thnkyou very much na gode Sosai , yau yaushe ne?. Shiru yayi kamin yace " Friday. Gobe ne ɗaurin Auren ku , ka ba Aaaliyah haƙuri su zauna lafiya da Abokiyar zaman ta . Sannan kai ma ina so ka koma ayi Komai da kai ,kar ka damu ....Aammm me kace mun ? Ina Son ki Jidder . Murmushi tayi tana jan numfashi dakyar kamin tace " kai ne mutum na biyu da na ji Son kasance dakai a Rayuwa ta ,sai dai kashhhhh Hakan ba zai yiwu ba Aaaman , lokaci na ba zai kai ba .... Jidder ki daina fadin hakan don Allah , Jidderh ina Son ki bana Son rabuwa dake ,auren zanyi mu zauna tare kaman yanda muka saba zama a Class A seat ɗaya haka nake son mu zama miji da mata . Aaamannn Na girme ka ai . Hannun sa yasa yana tallabo Fuskar ta kamin yace " A'a Aydaaann kika girma ,Ni Kuma ai yayan sa ne , I age you, So don't say that again. murmushi tayi tana furta " Tom shikenan Shugaban yan son girma ,naga Aydaaannnnn ma yayi ya gama . Yanzu ka mun Alƙawari idan ka tafi ba zaka dawo ba sai an kai amaryar ka da kwana ki akalla Kwana uku . Cikin Sauri ya bude Baki zai magana amma sai ta dakatar dashi tare da cewa " Aaa Ni dai kamin alkawarin hakan . Kamin yayi mata magana su Inna Turai da Umma Abba duka suna shigowa su kusan biyar duka iyayen ta ne . Nan take kowa ya hau hamdala Ganin yanda suke fira alamun jikin da sauki Babu laifi . Sannu suke mata tana amsawa kamin ta kalli Aaman tana cewa " Yamma nayi Tafiyar da da tsawo . Humm okay Jidderh zan tafi Kin tabbatar babu Abin dake damunki ko? . Murmushi tayi tana gyada masa kai . ** A safiyar Asabar ranan daurin Aure , gida ne ya hargitse Da farin cikin dawowa Aaaman wanda sai da Wannan safiyar a ka ganshi . Tun subahi Su Mubarak da Abokanan Aydaaannnnn suka taho suka tafi dashi a cewan su zasu yi shirye² sam bata nuna komai ba har suka fita . Bayan Ta fito ne wuraren ƙarfe Goma ta gama kimtsa kan ta ta nufi Dinning room don yin break fast din . Sam ta kasa Yin break din jikin ta ne taji duk ya mutu , idanun ta sun fara ciko da ƙwaallah a lokaci daya ta fara jin kewar sa da Soyayyar sa dake tsuma zuciyar ta wanda bata san abun ya kai hakan ba . Miƙewa tayi tana kasa cin komai tare da barin wurin tana nufar restroom ɗin shi ,inda ya fi zama don hutawa. Wurin ta gani yayi mata faɗi babu kowa nan ta nufi rest Chair din nasa tana ƙwantawa tare da sakin marayar kuka mai tsuma zuciyar duk wani mai saurare , tafi a wa guda a hakan har kan ta da jikin ta suka fara mata ciwo , anan barci ya dauke ta . ** Misalin ƙarfe biyu aka Ɗaura Auren samarin gidan Moddibo ciki har da Aaydaan da Summy , Hibba da Aaaman Da na su Ummi da Mubarak da sauran su . Familyn gaba ɗaya ya hargitse Da farin ciki , Amare da Angwaye sun fito sharrrr Anyi Vedio tun a wurin daurin Auren , Ohhh oh ohhhhh zo kiga Summy dama ita indai Ƙwalliya ne ita kankat ina ga Kuma ance yau rana tasu ?. Aydaan Wani irin faran gezna yasa wanda tsadar each yard zai haura 100k yayi riga yar ciki da babban riga ohhh Allah komai sai dai muce mashaallh . Tun bayan Ɗaurin Auren hankalin sa ya karkata ga Aaaliyah Wannan yasa shi Guduwa daga cikin Abokanan nasa yana nufo Gidan sa . Inda da Shigar sa mamaki ya kamasa ganin Dangin Su ƴammata da ƙawayen summy tuni sun cika gidan . Gaishe sa suke yi ,amma sai ya gama muluwa ya gama miskilamcin sa sannan yake iya basu amsa da kyar ya wuce su . Kai tsaye Side Din Aaaliyah ya nufa abin sa . Da bai tadda ta a falo ba Bedroom din ta ya nufa nan babu ita , Privacy ya duba amma anan ma babu ita . Wannan yasa shi nufar Restroom ɗin shi kai tsaye . Zaune ya ganta saman rest Chair din idanun ta na tsiyayar da Hawaye , tare da shashsheƙa . Cikin sauri ya ƙarika zuwa inda take tare da tallabo Kuncin ta my princess me ke faruwa? Ban za tayi masa don Haushin sa ma taji tana ji a halin yanzu . Bin sa da kallo tayi ganin yanda yayi mutuƙar kyau ,nan take zuciyar ta tace da ita " Ai a ranan naki bikin baiyi hakan ba ,hasali ma baki san an ɗaura ba . Idanun ta ya kafe da kallo yana nazartar kukan nata ,kamin yayi Murmushi yana jawo ta jikin sa tare da Rungume ta yana shafa bayan ta tare da hura mata iska a Gyefen kunnen ta a hankali . Ina baki hakuri kinji , kiyi Hakuri ,kin san ina son ki ko? . Yayi maganan yana ɗago fuskar ta tana kallon sa . Cikin kuka ta gyada masa kai ,wanda bai kuma ce mata wani Abu kawai sai ya kai bakin sa yana haɗawa da nata a hankali yake Tsotsan labɓan ta cikin rarrashi . Kiyi Hakuri kinji Ƴar Ƙanwata kuma kyaƙyƙyawar mata na yayi magana bayan ya zare bakin sa daga nata . Kasa ce masa komai tayi ,hakan yasa shi cigaba da matsa yan yatsun ta . Ƙurrrr yayi mata yana kallon ta hannun sa ɗaya na shafa gyefen Goshin ta da yake jin zafin zazzaɓi a tare da ita . Magani zaki sha ko Allura?. Dama ai tsakanina da kai sai azabtarwa kamun alllura sau nawa kenan daga zuwa na gidan nan . Sorry my love , zazzaɓi ne zai kama min ke , Amma baki sai kisha magani kawai . Ƙwana nawa zanyi A ɗakin Summy? Yayi magana tare da tambayar ta . Kallon sa tayi kamin ta kauda kan ta gyefe , Ni ina na sani , ai kaine mijin ta . Ke kuma fa ? Ai kema matata ce , yanzu ke na ba zaɓi . Kallon sa tayi tana kallon fuskar sa kawai sai ta fashe da kuka tana Faɗawa jikin sa tare da Rungume sa , I will miss you Yah Aydaan, Zan yi kewar ka sosai . Kissing ɗin saman Goshin ta yayi tare da shafa ta ba tare da yace da ita komai ba , kusan min tuna goma suna a haka ,kana ya ɗago ta yana kallon ta tare da cewa " Amma ai kina So na yanzu ko?. Eiummm . Ta gyaɗa masa kai alamun eh . Wani ihu yayi na farin ciki dama shi wannan kawai ya rage yake kuma jira yaji daga Gareta . Ɗaga ta yayi cakkk yana juyi da ita tana dariya shima dariyar yake yi . I love You dear abun da yace kenan yana sauke ta kamin yace muje yau da kaina zan Miki Wanka , tare zamu zauna har dare . To Abokanan naka fa? Sun zo domin kai . To ai ke kin fi mun su muhimmanci a rayuwa ta. You know that ? . Humm numfasawa tayi kamin ya kama hannun ta suna ficewa Restroom ɗin tare da nufar bedroom din ta . Shi da kan sa yayi mata wankan suka fito , bayan ya taimaka mata ta kimtsa cikin Wani golden material doguwar Riga tayi mugun kyau tamkar itace Amaryar , Bin ta da kallo kawai yake yi ,da ya kai yakai ya dawo yayi mata summa yana kissing din ta tare da furta " kin ƙyau . Dinning room ya nufa da ita anan suka ci Abincin tare kaman yanda ya sabar mata kana daga bisani Ya bata maganin zazzaɓi ta sha . Tun da ya fara rarrashin ta da nuna caring a kan ta bai fita ba har aka kawo amarya , wuraren 6:pm ne Abokanan sa da kan su har da Aaman suka shigo Suka fita dashi don dole , Zuciyar Aaliyah yayi sanyi wannan yasata nufar Privacy tana dauro Alwala don ta gabatar da Sallahn magrib . Wuraren 8:30pm ne Wasu Hajiyoyi su uku suka shigo da Summy falon Aaliyah anan ne suka yi masu nasihar zama lafiya kana daga bisani suka maida Summy part ɗin ta . Ƙarfe Goman Dare tuni Aaliyah ta fara barci , don har a wannan lokacin Aydaaannnnn bai dawo ba ,haka Kuma kowa ya watse a gidan daga ita sai summy dake can part ɗin ta . bayan ya dawo gidan kai tsaye part Din Aaliyah ya nufa don yayi mata sai da safe . Bai mamaki ba Ganin ta da yayi can kuryar Gadon ta taja bargo tana barcin ta hankali ƙwance . Murmushi yayi yana ƙarikawa inda take tare da durkusawa ƙasa yana mata addu'a tare da gyara mata ƙwanciya yana miƙewa tare da rufo mata ƙofa . ** Ɓangaren Aaman kuwa A wannan dare da aka kai masa Hibba yaci Uban ta ƙwarai Don Wahala iri iri ya bata , sai da ya zane ta tasssss da Bulala sannan tana jin jiki ya sa tayi alwala suka yi sallahn nafila a haka suka raya sunnah , duk da kamai cikin izaya yake mata . Amma ganin ta fara masa kuka yasa zuciyar sa karaya ya rabu da ita ta ƙwanta wuraren ƙarfe biyun dare . Ɓangaren Aydaan kuwa da Summy Babu magana amma a ƙasa taci ƙaniyar ta ,haka take zuban jini yanda kasan Wannan shine karo na farko da ta fara sanin Wani Ɗa namiji , don ya fara Mata Abin kaman Abun arziki tana jin dadi daga haka ya fara Mata cikin izaya da mugun ta , dama ya dau Alƙawarin yanda Aaliyah tayi kuka ita da ta kawo masa mutuncin ta ,ita sai tayi kukan fiye da nata . Ai ko tayi don jan numfashi take kaman zata shiɗe... Ihu take babu maceci sai Allah . Da Zata kawo masa Wani cin mutumci da ta saba masa na cewa ' Aydaaannnnn Ni fa Yayar kace na girme maka kake mun wannan mugun tan haka kashe Ni....kamin ta rufe baki taji Tassss Tassss ya dauke ta da Mari har sau biyu ,kana cikin Tsawa yace " Yata ai yanzu a ƙarƙashi na kike dole ki iya bakkin ki ,kisan maganan da zaki rinƙa faɗa mun . Tun ƙarfe Goman Dare yake cin ta , bai rabu da ita ba sai Kirar Sallahn subahi , ya kyaleta ne ba don komai ba sai don Zai shiga Masallaci . Motsi ta kasa tana ganin sa ya fito daga Toilet yana zura jallabiya ya fice daga Bedroom ɗin nata . Bayan ya fito masallaci ya na dawowa part ɗin Aaliyah ya nufa wuraren 6:00am. Mamaki ne ya kamasa Ganin har a lokacin barci take yi . Matsawa yayi kusa da ita yana hayewa Saman Gadon tare da jawo ta jikin sa , yana Rungume ta , dai dai tana farkawa tare da buɗe idanun ta . Kai Ya Aydaaann meye haka? . Tayi maganan tana miƙewa tare da dirka a gadon . Kallon ta yayi yana kwance kamin yace " Meye kenan ? Ni ba mijin ki bane ? . To ai ba ƙwana na bane ba , ka sauka kun A gado don Allah . Banza yayi mata bai son maganan ma . Kusan mintuna biyar tana tsaye bai ce komai ba itama bata ƙara magana ba, hakan yasa shi motsa bakin sa yana cewa " Me yasa ki kuka?. Cikin Sauri tace " Babu komai . Miƙewa yayi yana mata kallon zonan.... Babu musu ta matsa kusa dashi don ta lura kaman da masifa ya shigo . Ga shi nan nagani a fuskar da idanun ki kinyi kuka ,me yasa ki kuka ?. Ƙwantar da kanta tayi a saman Ƙafadan sa tana fara sabon kukan nata . Hannun sa yasa yana shafa kan ta da Sumar ta kamin yace " Sorry . Yah Aydaan Mafarki nayi Adda Hauwa bata da lafiya .! Shiru yayi na wucen Gadi , kamin yace " Mafarki ne tana lafiya kinji?. Cigaba tayi da kukan ,ganin hakan yasa shi cewa " Ko kina So ki ganta ? Sauri Cewa tayi " Ehh Don Allah ka kai Ni . Rungume ta yayi yana shafa Gyefen Kuncin ta kamin yace " Yau zan kai ki , amma a yau zamu dawo kinji , ki daina kuka yanzu. cike da jim dadi ta leko da fuskar ta tana murmushi tare da cewa " I love You ya Aydaaannnnn. I love you too. *** Kaman yanda Aydaaannnnn yace mata ƙarfe 10:00am suka nufo Yobe inda Wuraren 2:00pm suka sauka a garin Yobe . La'ilah ha'illallah shine kalmar da Aydaaann yake yi ,don gaba Ɗaya Aaaliyah ta rasa natsuwar ta ,ihu take tamkar mene . Ɗakin Da aka gyara Don shigo da Gawar Hauwa ta nufa da gudu tana buɗe labulen Ɗakin Umma....Wayyo Adda Hauwa , Adda Hauwa na , ki tashi ki tashi kar ki tafi ,kar ki mutu ki bar Ni ....Adda Hauwa.........Tayi magana tana ɗago Gawar Hauwa tare da Rungume ta jikin ta . Mutanen Wurin ne ne yan uwa suka fashe da kuka suna kama Aaliyah tare da kokarin ficewa da ita daga Ɗakin , Amma kuma mene sam sun kasa ,wannan yasa su fitowa suna sanar da Su Baba da sauran Dattijan, Anan ne Kuma Aaaman na shigowa cikin gidan ,don shi mafarki yayi Hauwa ta mutu , Allah ne ya kiyaye shi ya kawo shi lafiya yobe . Duk wani jarumta irin na Aydaaann a wannan lokaci ya kasa dakewa Kuka suke yi shi da Aaaman tamkar zasu bi Hauwa Su bar duniyar. Salatin da su Inna Turai ke yi ya dau hankulan su , Umma ne ke kuka tana faɗin Aaaliyah ki buɗe idanun ki kar muyi biyu ,wannan rashin zai mana yawa .....Cikin Wani irin sauri Su Aydaaannnnn suka shigo Ɗakin da Gawar Hauwa yake , tana ƙawance shamɓal fuskar ta tamkar mai murmushi, Wannan fara'ar nata suke gani ƙwamce a yanzu da ta zama gawa . Gyefe guda Aaliyah ne itama zube babu alamun sauran rai a tare da ita ,jini ya ɓalle mata yana zuba . Alamun ɓarin juna biyu.....! #Mmnteddy*SEXXI'ES HOUSE* Forty-nine 49 #Mmnteddy *Complete littafin ₦500 ne via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 /09061466409....* ___________________ Cikin Wani irin Ruɗewa da Gudu Aydaaann ya nufi inda Aaaliyah ke Ƙwance Don shi da ganin Hakan yasan Meye matsalar Abun ka ga Likita . Inna Turai ne ke cewa " A wuce da ita asibiti mafi kusa ,yayin da Umma ke kuka tana Kirar Sunan Aaaliyah , ficewa Da Aaaliyah Aydaaannnnn yayi cikin azama da zafin jini yayin da Aaaman ya biyo bayan sa don ya lura Aydaaannnnn gaba Ɗaya baya a natsuwar sa baya jin ko Driving zai iya yi don ya kai su Asibiti . Aaaman ya ɗauki Moton yana Jan su izuwa Asibiti don Inna Turai bayan su ta biyo da su baba Yalwa . Shi kam Aydaaannnnn Rungume Aaliyah take tsam a saman Ƙirjin sa sam ya kasa raba ta da jikin sa ,gani yake tamkar duka su biyun zasu tafi su bar sa ne . Wasu irin zafafan Ƙwallah ne ke zuba masa , hannun sa yake sawa tare da shafa Fuskar Aaaliyah yana motsa ta alamun ta buɗe idanun ta ,amma ina Bama ta san yana yi ba . Wani babban Asibitin Ashmate aka Wuce da ita don bata taimakon Gaggawa , Inda nan take Nurses suka amshi Ta cikin Gaggawa , a ƙanƙanin lokaci Likitoci suka zagaye Gadon Aaliyah , wanda Aydaaann sam ya kasa zaune tsaye kaiwa da komowa yake yi , Ganin Ba zai iya ɗaurewa ba yasa shi shiga Ɗakin da Aaliyah take ana duba lafiyarta tare da son ceto Rayuwar ta . Wani likita na miji ya gani yana Ƙoƙarin Ɗaga mata Ƙafa Yayin da Nurse Ke ƙoƙarin cire mata Doguwar Rigar Jallabiyar jikin ta . Kaaaaiiiii ..! Ya Wani daka masu Tsawa wanda sai da suka Razana , a wani irin urunce suka juyo . Dr Aydaaann muna kan mata Aikin ne ,don Allah ka bamu Wuri mu sam.... Enough.! Yayi maganab yana katse Wata yar dattijuwar Nurse wanda da ita za'a yi aikin , Don tsawar da ya daka masu yasa suka fahimci shi ɗin mutum ne mai bakin kishi . Me kike nufi na tafi na barku da matata , wannan ƙattawan mazan suna kokarin taba mun jikin mata ? Su fita su bani Wuri ba zan mata na wani na miji ya gane mun ita ba , Wannan ai iskanci ne ,idan ku iya ku mata ba zaku iya ba ,Ni ku bani Wuri nayi mata abun da ya kamata . Sorry Doctor , kayi hakuri Dr Ema pls Go Out mu zamu yi mata komai . Doctor Ema ne da Abokanan aikin nasa su biyu sukayi saurin ficewa don Aydaaann tsoro ya basu , Sun dauka ma da duka zai rufe su , don su a yanzu basu ga yayi kama masu da likita ba sai dai Jarumin Soja ( Hero ) . Ganin sun fice yasa shi shima fita daga room Ɗin yana dawowa inda Aaaman ke tsaye da su Inna Turai . Ya ake ciki tana lafiya ko?. Hummm Sauke Numfashi yayi kamin yace " Inna tana lafiya naga tana motsa ƙafarta Everything will be Okay inshallah . Alhamdulillah shine kalmar da Su kayi kamin Aydaaannnnn yace muje Nasan yanzu an kammala Shirya Jidderh . Ɗago da ido Aaaman yayi yana kallon Aydaaannnnn matsanancin Tausayin sa ne ya kama shi . Hannun sa ya kama yana cewa " Mu tafi . Juyawa suka yi suna nufar Farfajiyar Asibitin inda moton su yake . Aydaaannnnn ne yasa hannu tare da buɗe Murfin Moton dai dai Aaaman na riƙe Hannun sa ,wannan yasa Aydaaannnnn juyowa tare da masa kallon meke faruwa ?. Huuuuhhmm Numfashi Aaaman ya sauke kamin yace " Aydaan Bamu taba Gaba tsakanin Ni da kai ba , hasali ko sa'in sa bamu taɓa yi ba , Amma mun samu matsala sakamakon Soyayyar Jidderh da kake yi kuma Nima nake yi . Aydaaan.! Ya kira sunan Aydaaannnnn wanda yake kallon sa Cike da Rashin Fahimtar inda zancen nasa ya dosa . Ransa na masa Babu daɗi . Please Aaaman ka bar Ni da iya rashi na da nake yi ,ka dai na dawo mun da Famin dake Cikin zuciya ta . Na sani Nasan Soyayyar Jidderh a jinin mu yake . Yau ta tafi ta bar mu , Ka fahimce Ni , yanda kake Son Jidderh babu dalili baka san lokacin da Soyayyar ta yayi maka kamu ba a zuciya haka Nima . Muyi Hakuri da rashin ta mu Rungumi ƙaddara , mu koma yanda kuke a da , abotan mu da kuma zumuncin mu ,wacce muke domin ta yau ta bar mu , kayi Hakuri Ƙwazin . Aaaman yayi maganan idanun sa na tsiyayar da Hawaye . Hannun suka Haɗa Aydaaannnnn na Hugging Ɗin Aaman tare da ɗan Girgiza hannayen su Alamun Komai ya wuce daga Yau . Shiga moto suka yi suna Barin Cikin Asibitin tare da nufar Gidan Baba don gabatar da jana'izar Hauwa . Sun isa dai dai Ana haramar Fito da Gawar ta , Wanda Ta ko'ina bil'adama kake Gani kamar mene , Matan layin kuka suke Sosai saboda kowa tsakanin sa da Hauwa sai sam Barka . A haka Suna ji suna gani aka yi mata Sallah tare da kai ta maƙwancin ta gidan ta na Gaskiya . A wannan Rana shiru shiriu babu mai iya Wata magana tsakanin Aydaaannnnn da Kuma Aaaman. Aaaman idanun sa sun kada sunyi Jajirrr don a yanzu har Gwara Aydaaannnnn ya nuna dangana . Shi Kuwa Aaaman ya gama tunanin cewa " Hauwa ta zama tasa zasuyi Rayuwa na har abada ,sai kuma gashi wanda ya fishi Son ta ya bar da ita duniyar . Haka suka zauna babu mai rarrashin Ɗan Uwan sa . A moto suke Suna hango shiga da fitar Jama'a . Suna anan a zauna ne suka ga Isowan Salisu ya wani kafa hula yana mutsikar Ido , kowa a wurin Haushin sa suke ji ,don babu wanda baya da labarin irin azabtar da Hauwa da yayi a rayuwa daga ƙarshe yayi mata sakin Wulaƙanci . Ba tare da sun shawara da zuciyar su ba ,a tare su dai kawai suka ga sun fita . Nufar inda Salisu yake suka yi , nan take Aydaaannnnn ya kai hannun sa yana damƙo sa cikin Mutane . Kamin ya sauke masa hannu tuni Aamannn ya fara masa Wani irin duka hagu da dama ta ko ina . Shima Aydaaann kai masa hannu yake har a fuska , mutanen Wurin ne aka taso cikin sauri ana rikesu amma ina Sam sun gaza daina dukan Salisu . Suka biyu Aydaaannnnn yayi masa Salisu a fuska duka kamannin sa ya sauya , Hancin sa da bakin sa zubar jini yake yi . Kamin a ƙwaci Salisu a hannun su sai da suka ga baya numfashi don tuni ya dauke wuta ya sume hau a wurin. Wasu mutanen Wurin ne da samarin Wurin ke cewa " Ku ƙara mawa matsiyaci mugu , inshallah ƙarshen ka ba zai yi ƙyau ba . Da ƙyar su Baba suka bar Wurin da su Aaaman da Aydaaann . ** Hankalin Hibba ne ya tashi Ganin Aaaman ya fita gidan ba A natsuwar sa ba kuma Sannan har yammaci babu shi babu alamun sa...idan ta kira sa a waya Bata ma samun sa ,wannan yasata ɗaga waya tana Kirar momyn Aaaman . Ko tsayawa gaishe ta bata yi ba tafara kuka tana sanar mata da Aaman baya gida .kuma taji ya fita yana Kirar Sunan Jidder , gaskiya Mom Allah ya isa tsakanin mu da Wannan Yarinyar ta hanani sukuni da miji na . Shiru Momyn tayi cikin Rashin jin dadi , Jin kukan Hibba yasa Mom cewa " Hibba daina kuka ,ai yau kukan ki ta ƙare , Jidderhn da kike yi domin ta yau ta bar miki Duniyar ,sai ki tsuma shi ki sha . Ƙitttt Momy ta kashe Wayar tana barin Hibba da Faɗuwar Gaba . Ta mutu.??? Shine kalmar da take nanata wa a razane . Kamin kuma ta furta Innalillahi wai'inna ilaihir raji'un. ** Abba ne ya da misalin Ƙarfe biyar na yamma ya samu Su Aydaaannnnn aka cewa ya kamata su tafi gida su ga halin da matayen su suke ciki ,alabar shi sa dawo daga baya . Aaaman ne ya kalli Aydaaannnnn kamin yace " Aaliyah fa? . Bashi Amsa Aydaaannnnn yayi da cewa " Zan tsaya anan Har ta ji Sauki sai mu dawo tare da ita ,ka faɗa ma Ammmie . A yammacin Aaman ya dauko hanya Wanda bai sauka a gida ba sai Wuraren 9:pm . A wannan rana sam baiyi barci ba yayi kuka kuka kaman mene ? Wanda Hibba taga tashin hankali ,abun da bata taba gani ba. Tun tana jin ko a jikin ta ,yanda taga Yana yi ta kuma tuna da ita irin Soyayyar da take masa ace yau shine ya mutu ya barta ya zata yi ,wannan yasa ta itama fara nata kukan , nufar sa tayi tana zama a jikin sa tare da sa hannu tana Rungume sa tare da fashewa da kuka . Ganin haka yasa Aaaman tsagaita wa yana tausasa zuciyar sa tare da kokarin kawar da damuwar sa yana rarrashin ta tare da cewa " Abun da yafi masu shine yawaita mata addu'a . Allah yajiƙan Jidderh yayi mata Rahma Cousin Aaaman . A sanyaye ya furta Amin Hibba ". Ɓangaren Sumayya kuwa ji da tayi ance Jidderh ta rasu ,ihu ta saka don su fa basu san mutuwa ba ,ba'a fiye yi masu mutuwa a dangin nasu ba , aƙwai manya sosai . A Rude take fadin Jidderh da ,wai Jidderh ce ta rasu ?. Jidderhn da Aydaaann? Haka take sambatu tana kaiwa da komowa . Jidderh mai surutu da saurin sabawa da jama'a Innalillahi wai'inna ilaihir raji'un... A wannan rana dai Sam Sumayya taki Ƙwana a gidan ta , Tarkatawa tayi ta dawo Gidan Moddibo a cewan ta ba zata koma ba sai ranan Da Su Aaaliyah suka dawo . A rana daya duka sun shiga cikin tashin hankali sam sun manta da Wai faɗan da suke yi akan ta . Ba su yaran gidan ba har iyayen Gidan sun shiga hanlin jimami. ** Ɓangaren Aaliyah kuwa Miscarriage tayi Wanda anan akayi mata Wankin ciki da Sauran su . Ba kuma ita ta farfaɗo ba sai Wuraren Safiyar washe Gari . Ware idanun ta tayi ba tare da ta lura da Suwa ke akan ta ba ,ta diro a gadon tana sa hannun ta tare da fincike ƙarin Ruwan . Da Sauri Aydaaann ya riƙo ta yana komawa da ita saman Gadon ,wani irin ihu take tana Kirar Sunan Hauwa , Adda Hauwa Ya Aydaaann ,ina take da gaske ne ko mafarki nayi , Ya Aydaaann Adda Hauwa na bata mutu ba ko? Ta ƙare maganan tana kallon fuskar Aydaaann da idanun sa , Girgiza mata Kai yayi yana shirin mata nasihar ƙwantar da hankali ,kawai sai ta kuma fashewa da wani irin kuka mai ratsa zuciya , shikenan Ya tabbata bani da kowa , Ta tafi ta bar Ni Wayyo Ni Aaliyah na Wayyo Allah Adda Hauwa ki dawo gare Ni don Allah..... Aaaliyah Umma ta kira sunan ta cikin dan daga Murya ,ya isa ..! Kiyi Hakuri kiyi mata Addu'a ba kuka ba , Ta tafi ba zata taba dawowa ba . Umma Umma Umma me yasa zata tafi ta barni Umma , itama ta tafi kamar yanda Umma n mu ta bar Ni ? Ta bar mu tare ,shine yanzu itama ta mutu ta bar Ni ka ɗai . Aaaliyah ba gani ba , kina dani , Zan kula dake tamkar Jidderh . Ɗago da idanun ta tayi da suke zubar Ƙwallah tana kallon Aydaaann da idanun sa sun sauya ko ba'a faɗa maka ba yana cikin tashin hankali . Ya Aydaaann Ta tafi kenan.? Shiru yayi mata , hannun sa yasa yana ɗaurawa a saman yatsunta tare da matsa mata a hankali yana furta " Kiyi Hakuri Kinji?. Ko mawa tayi tana ƙwantar da kan ta a saman pillow tana cigaba da kukan ta tamkar ranta zai fita . Nurse din dake gyefen su ne ta sa hannun ta tana goge Hawayen idanun ta ,don sosai suka bata tausayi . Sir Aydaan Ku rarrashe ta ba'a so tana yawan kuka saboda jinin ta yayi ƙasa ,kuma kasan Miscarriage tayi . Umma ne tayi saurin cewa " Aaliyah Kiyi shiru , Baki da Lafiya , ɓari kika yi ,ki natsu Kiyi ma Hauwa Addu'a halin ta na gari ya cimma ta . Shiru Aaliyah tayi Hawayen ba tare da sun daina zuba mata ba , tana jin Maganan Nurse wai tayi miscarriage tambayar kan ta take a yaushe ne ciki ya shiga jikin ta . Amma sai ta kawar da wannan tunanin don ba ta kan shi take ba yanzu na rashin yar uwar ta take yi ,wanda tayi babban rashin da Bata taba yin sa ba a rayuwa . A wannan ranan ne kwanan Hauwa Ɗaya duka dangin Moddibo's family ,iyayen su da yara su Hibba Sumayya Mubarak maza da matan su ,suka tarkato duka zuwa Yobe Don kawo ta'aziya . Komai cikin alfarma aka yi shi moto guda da kayan Abinci na sadaka shinkafa buhu² mangyaɗa jarka² duk wani nau'i na hatsi an kawo ,wanda Ammmie Hankalin ta ya ƙara tashi ƙwarai jin Halin da Aaliyah ke ciki , don ɓarin da tayi ya ɗaga Hankalin Momyn Hibba Don ita Dr ce ,tasan illahn ɓari akan Mahaifan da bata taɓa haihuwa ba . Wannan yasa su a yammacin suka dauki jiki suka taho asibiti duba Aaliyah ,wanda ƙwarai tayi mamakin ganin su ,amma sai ta kauda Abun . Yanda momyn Hibba ke nan nan da ita ,ita da Hajiya Rahina yasa Ta mamaki matuƙa . A taƙaice Hajiya Rahina momyn Summy ce tace ita zata Zauna tare da Aaliyah har a sallame su , Su kuma su zauna a gidan su Dake nan Yobe har zuwa ranan da Za'a yi baƙwao . #mmnteddy #Ramadhan kareem*SEXXI'ES HOUSE* 50 #Mmnteddy *Complete littafin ₦500 ne via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 /09061466409....* ___________________ Haka Ƙwana ki suka Cigaba da tafiya Komai Aaaliyah ganin sa take tamkar a mafarki , tun tana Ganin al'amarin tamkar Wasa Adda Hauwa zata dawo har ta Danga na , sai dai kawai addu'ar da take mata babu dare babu Rana . Magana ta daina yin shi Sai jefi-jefi Ta koma tamkar Wacce ta rasa Uwa Da Uba , Ɓangaren Su Momy kuwa Sai da Hauwa tayi Sati Guda a ƙasa sannan suka tarkata suka yi sallama . Anan ma Aaaliyah fir tace ma Aydaaann ita ba zata koma ba , a Yobe zata cigaba da zama . Hankalin sa yaso tashi ,amma sai Aaaman ya ƙwantar masa da Hankali tare da bashi Haƙuri kan ya bar Aaaliyah ta ƙara Ƴan ƙwana ki . Yana yi yana Gani Ya yi mata sallama don a yanzu tana Gidan Abba da zama . Misalin Ƙarfe biyu na rana ne Aydaaann ya taho Gidan Su na Yobe yana parking duk wani kayan bukatan sa kana yace " Summy ta fito da sauran Su hibba ,don sun ce tare da su zasu dawo . Cike da takun nan nata take ƙarisowa inda Aydaaann yake , Tun ka ta isa Garesa ƙamshin ta ya gama kululluɓe shi . Kauda kan sa yayi yana sa hannu tare da juyawa Yana bude Murfin Moton zai shige . Yaya Aydaan Ina Aaaliyah ? Ba tare da ita zamu koma ba ? . Shiru yayi yana juya Kalaman Summy da kuma sunan da ta kira shi dashi Yaya Aydaaann sunan da ya nanata kenan a ƙwaƙwalwar sa . Hummm Kin fitar da hanyar da ta dace dake . A yanzu kin gane cewa Ni ne gaba da ke ,kin sauke girman kan kenan ?. Murmushi Summy tayi kamin tace " Eh Na yarda , amma kasa Ni na samu sunan ne daga Bakin Aaaliyah ita naji tana ce maka hakan wanda kuma yayi mun dai-dai . Kallon ta yayi kaman zai mata magana sai kuma taga ya shige Moton yana cewa shigo Mu wuce . Suuuuuiiii Jikin ta yayi sanyi , To ita Aaaliyahn fah.? Idan ba zaki shigo ba zan tafiya ta .! Jin Wannan maganan nasa kuma sarai tasan Halin sa yasa ta cewa " Ok tana shigewa Moton tare da rufowa . Shiru tayi masa tana raba ido har suka fara barin garin Yobe , tana so tayi masa magana akan Aaaliyah amma kuma shakkar sa da tsoron sa a yanzu da take ji yasa sam ta kasa . Tafiya suke yi sosai baice Mata komai ba har t cire rai da jin amon Muryar sa ,sai kuma taji Hannun sa y Ɗaura a saman Taffan hannun ta . Saurin kallon sa tayi amma sai taga sam shi baya ta kan ta ,hankalin sa na akan Driving ɗin da yake yi . Murza Ƴan yatsun ta yayi wanda ya sata jan Wani numfaahi mai cike da Abubuwa ma banbanta tana saukewa da Ƙarfi . Wani irin kallo yayi mata kamin ya motsa bakin sa a Miskilance yana cewa " Aaaliyah ba zata dawo a wannan satin ba sai next week inshallah . Hummm okay na Gane , Amma Me yasa bamu bi Flight kaman yanda su Momy sukayi ba , Zamu dade kamin mu kai gida . Hummm wannan Ni nayi niyya , me yasa baki faɗa mun kina ra'ayin Flight ɗin ba ?, Da sai nasa ke ki tafi Ni taho Ni kadai ....Allah ya huci Zuciyar ka My Boss ya wuce .! Yanda tayi maganan yasa shi sakin murmushin da bai shirya ba. Summy dama haka take ba dai iya daɗin baki da ƙwantar masa da hankali ba , tun da ya faɗa matsalar Soyayyar sa ta farko ita ce mai rarrashin sa , daga haka itama Ta faɗa Tarkon son sa ,Wanda a ƙarshe ta gane bata da Wata Sauran gurbi a zuciyar sa. ** Yau ƙwanan Su Aaydaan Uku da komawa Inda Adda Hauwa tayi ƙwana goma babu ita a duniyar . Wuraren Ƙarfe Biyar na yammaci ne Aaaliyah ta saka hijab tana ce mawa Inna zata ɗan leƙa Ta shiga kasuwa taga gari . Jin hakan yasa Inna Turai matuƙar jin Daɗi wannan yasa Ta cikin rawar jiki miƙa mata Naira Ɗari biyu tare da cewa " Gashi ki sayi wani Abin don nasan bakin ki baya Miki daɗi Saboda Daga ciwo kika tashi . Murmushi Aaaliyah tayi tana amsa tare da mawa Inna Turai godiya duk da Aydaaann ya bar mata kudi Sosai ƙaroko har ATM card ɗin sa ya bata akan ta cire ko nawa take da buƙata . Juyawa tayi tana shirin fita Inna Turai cikin sauri tace " A'a Aaaliyah taho ga Wayar ki can ,kin san yanzu Zaki g Kirar Aydaaann baya Wuce mintuna Goma bai kira ba , kuma ban san ranan dawowan ki ba . Murmushi Aaliyah tayi tana saka hannu tare da Amsan Wayar naga da ya kasance Aydaaann ya bata ka min ya taho Iphone 14 , juyawa tayi tare da cewa " Inna sai na dawo . A dawo lafiya Allah ya kiyaye Hanya . Amin tace tana ficewa daga Cikin gidan . Ɗan nesa tayi da layin su , tana tsayawa t bayan Wani majalisa kawai tsintar kan ta tayi da kallon komai na Unguwar tana tuno da Rayuwar ta da Adda Hauwa tun yarinta . Tuno da baƙar Huƙuban Salisu da ya bata yasa Ta a sarari furta " Adda Hauwa inshallah sai Allah ya saka Miki , kuma sai Kinga Sakayyan ki akan Salisu ko da bakya duniyar nan , Allah ya nuna Miki . Ai yanzu uban sa yake ci , Yaje ya Auro tsohuwar mata yar shekara Arba'in , Sukolar ta shi keyi , sharar gida ,sharar Ƙwata , Ga ta ƙatuwa kaman Tifa , farkon ranan da ya fara yi mata iskanci ka masa tayi t zauna a kansa tafi a wa guda sai da ta kusa halaka shi aka ce . Ƙhhhheeeƙhhhheeeee majalisar ta hargitse da dariya . Muryar Wani daga cikin su Aaliyah taji yana cewa " Ai Haƙkin matar sa ta farko ne Hauwa Jidderh ,yanzu gashi nan yana cin ƙaniyar sa ai . Nan take Aaaliyah ta fahimci wa ake nufi . Juyawa tayi da Sauri tana nufar Gidan Salisu da ke bayan kantin sha'aban . Tun a soron gidan take jin sababin matar gidan , wanda daga ji kasan uwar mu ce . Iskancin banza Nine zaka Shanya daga yanzu zaka fita ka sayo mana kayan yaji . To ka tsaya a Ranan nan kar ka motsa har sai rana ta faɗa . Assalamu alaikum . Aaaliyah tayi sallama tana Shigowa cikin gidan , Amin Wa'alaikissalam . Sannu Da gida . Yauwa y hanya ƴammata? . Murmushi Aaaliyah tayi tana kallon Salisu da ya haɗa Gumi kashirɓan tana masa dariya sosai tana bata Amsa da cewa " Lafiya lau . Dama nazo wucewa ne shine nake so na kama Ruwa don Allah . Babu komai ga buta maza shiga ƴammata. murmushi Aaaliyah tayi tare da Amsan butan tana nufar banɗaki .... Babu abun da tayi ta fito tana cewa ......! Ina masoyan Mamanteddy kuna ina? Kina ina?? Kana ina??? Wannan dama ce duka naku masoya na baki ɗaya , promo ne zamu yi fara shi daga 28 ga Watan Ramadhan har zuwa Bayan sallah da Sati biyu..... Kawai ku tuntuɓa wannan number 08081202932 /09061466409 #mmntedddy*SEXXI'ES HOUSE* MAMANTEDDY End *Complete wannan littafin ₦600 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 , Wanda suka sayar mun da littafi ba da sanina ba Su da ALLAH , masu ɗaura mun a website don Allah ku dakata da yin hakan bana buƙata .* Eid-mubarak . A da baya nace na daina romantic a littafaina ,amma kuma har a yanzu Masu magana da zagina a marubutan basu dai na ba , kuma naga babu wani marubuci da bai yin Sex da romantic a littafin shi , wai iskancin da ake faɗa abu ɗaya ne fa zuwa biyu ko na faɗa ne😏babu Wanda baiyi a cikin littafin shi , idan babu kuma ko akwai Ni yanzu na fara , babu wanda ya isa ya hanani abun da nayi niyya ,wanda ya fasa zagi na Uban sa yaci bura uba shi , jabbura uban wanda ya fasa zagi na , meye A Sex din haka Romantic din , rubutawa ne nayi ai ba aikatawa ba ,kuma ai katawa ne ai ma'aurata nace ba wasu daban ba , don haka indai maganan Batsa ne wuce nan , wuce batsa Abun da yafi gaban nan zan rubuta ,yan iskankan banza🙄 meye romantic din Kissing lips , kissing mouth , breast da sauran su and what next? mtswwww to Zanyi Zanyi ehhh , har cewa nayi na daina ,amma wasu wai tuban mazuru ne , wasu kuma littafine zanyi HERO wai shima na yan iska ne , to yanzu zaku gani , Ai rayuwar bala'in duniyar da muke ciki kenan ,ko na faɗa ko ban faɗa ba haka yake . Lalata ƙwartanci ,madigo shayeshaye , yara ƙanana Suna iskanta junan su ,don nayi littafi akai da yanda Iyaye zasu ɗauki matakin gyara sai nayi laifi ,Shikenan sai kuce batsa nake rubutawa? To wallh yanzu na fara bincike akan halin Da ake ciki a duniyar nan tamu, sannan kuma zan rubuta , ai haka ake son marubuci ya zamana ,ba ya dinga fadan abun da babu ba , ko wanda zaka ji shi kawai kasan it's impossible ,ka ji ka karanta abun da yake kasan zai iya faruwa ko wani lokaci shine gaskiya , Wanda zasu karanta labari na , to Bismillah amma ka dau Hanyar gyara ...A cikin Ramadhann Wata baiwar Allah tazo tana faɗa mun halin da take ciki a gidan ta , mijin ta ke lalata da yaran mata , duk da Kasantuwar wasu na cewa don't share your secret with this two people , speaker or Writer , Amma ita ta faɗa mun domin iyaye mata ...kai wai sai na tsaya fahimtar daku 🤔 kuyi ta zagina batsa kuke cewa to yanzu nafara , a cikin ku iskancin da bura uban da kuke yi inda zaku karanta littafaina zai maku amfani,ko ba komai kwa tuna da ALLAH don haka Abin da nake cewa sai mun hadu a littafi na na gaba inshallah . Murmushi Aaaliyah ta sakin mawa Matan Salisu kamin tace da ita Gashi na gode baiwar Allah . A'a Har kin fito ,to ai babu abun godiya anan Sannun ki kinji . Murmushi Aaliyah tayi tana cewa " Yauwa tare da juyawa tana shirin fita sai kuma tayo baya tana kallon Salisu da duk ya gama diriricewa Zufa na sauko masa har ƙirji . Kallon sama da ƙasa Aaaliyah tayi masa kamin tace " Ikon Allah , rayuwa kenan , Yau Salisu Kai ne a haka? To ka gani ka shuka alheri sai Alherin yayi ta bin ka . Haƙƙi shi ke ɗawainiya da kai Salisu , kuma ALLAH ba zai taɓa yafe maka ba akan Zunubin da ka aikata mawa Adda Hauwa , Yau ta bar maka duniyar ,tana can ta manta da Rayuwar huƙuban daka bata ,yau kuma gashi kai ne ka fara ɗanɗanuwa . Ko a yanzu Ni sai dai nace Alhamdulillah . Juyawa tayi tare da sa kai tana ficewa zuciyar Ta na mata zafi , Duk halin da Salisu yake ciki Abin tausaya masa ne ,wannan kaɗai ya ishe sa Izna da Aya . Wani iri kallo lantana ta Watsa masa wanda abun gunun ban mamaki , Cikin sauri ya matsa gare ta jikin sa na Rawa kar ² . Dalllah gafara can Wawa mace kawai me tsuliyar Jarirai ,wai a haka kake kirar kan ka da namiji , shiru tayi tana masa Wani irin kallo kamin tace kasan me nake nufi ai . Jiki na Rawa y nufi Ƙofar langye ² yana rufowa . Wani irin bin jikin sa gaba Ɗaya take tun daga Ƙirjin sa Irin kallon jarababbin matan nan , idanun ta ne suka sauka akan kaciyar sa da ta lafe , don wahalar da take sha ,har Salisu ya fara tunanin tattarawa ya gudu ya bar Yobe . Juyawa tayi bum-bummm cikin taƙama da isa tana shigewa ɗakin ta . Jikin sa a sanyaye ya bi bayan ta ,inda yana shiga Falon ya ganta tayi wurgi da Zanin da ta yi daurin kirji tana zamana babu komai a jikin ta . Ware ƙafafun ta tayi tana wani yin washar da Nonon ta ,ɗaya ya kalli gabas ɗaya kudu . Taho mana sakarai kasha ganyen shayin nan na ƙara ƙarfi ko? . Cikin sauri Salisu ya gyaɗa Mata Kai yana cewa " Eh na sha . To yau ka nuna mun iya ƙarfin maxantakar ka sai don kai na nace ya ishe Ni . Ware Ƙafarta tayi yana kutsawa tare da shigewa ciki yana Fiddo da tsuliyar sa da har wani ja tayi kaman Cashew ko farjin macen da yaji jiki . Luɓusss ya shige ta yana fara danna mata Kaciyar sa ciki sosai . Hannun ta tasa tana ƙara turawa tare da Ƙwanciya tana ihu da wushirshire . Aaa Ka bar mun Ciki , kar ka cire ....ka nitsa ta ciki , ka bar mun gindin ka ciki Wayyo daɗi Salisu aaaa.... Gindina daɗiiii Zai kashe Ni Salisu bar shi ciki ka bar Ni a haka har abada wuuuuushhhhhhhh Zura ka dannnnnnaaaaaaa Aaaaaa Dannnna Can ciki ,ingizar Gindin sa yake ciki Sosai tare da Karkaɗa Saman Belin ta yana ɗago mata da Sha'awan kaman yanda take so . Ihu Wani irin juyi tayi tana danne shi wanda ku numfashi Salisu ya kasa yi , Wani Haye shi tayi tare da Nuƙurƙushe sa , Wanda sam bai san lokacin da ya fara kirar Sunan Hauwa ta zo ta taimaka masa ba . Amma kuma duk a banza don yin masa take tamkar ta samu nama . Haye masa tayi ruwan ciki nan take numfashin Sa ya Ɗauke . Niko mamanteddy nace Hakƙi kenan . Ai duk wanda yayi zalunci Sai ya gani a duniyar da yayi ba sai an kai ga Lahira ba . ** Ɓangaren Aaliyah kuwa Sai da ta ƙara Sati biyu sannan ta tarkata ta dawo Gidan mijin ta , don da kyar ya kuma barin ta , don ma tafiya ce ta kamasa zuwa ƙasar malesia wannan yasa ta ƙara Sati biyun , bai koma Lagos ba ,sai da ya sauka a Yobe , ya ɗauki matar sa suka taho tare . Tun daga Wannan Rana rayuwar cikin a halin ya sauya , Babu fada tsakanin ta da Sumayya ,duk da har a lokacin ba wani zaman lafiya suke da Aaydaan ba ,amma a haka take Haƙuri . dangin Aydaaann da yan uwansa sun koma soyayya ga Aaliyah sun dauke ta ya aka sin da baya da suke mata kallon kaskantacciya . A haka rayuwa yake tafiya cikin jin dadi da ƙwanciyar hankali tare da haƙuri da juna . Wannan guje-gujen Da Aaaliyah ke yi ma Aydaaann duk ta haƙura ta dangana ta kuma Rungume mijin ta da hannu biyu biyu . Sai dai muce Allah ya basu zaman lafiya . Bayan Shekaru biyu , Aaliyah ta haifi Ɗiyar ta kyaƙykyawa mace Wanda aka sanya mata sunan Jidder ,a wannan rana mutuwar Jidderh ya dawo ma Aaliyah sabo fil tayi kuka har ta gode Allah , Aydaaann yayi ta rarrashin ta , tare da mawa Jidderh addu'a . Sumayya dai Tayi ɓari sau daya , yayin da Hibba ke dauke da tsohon ciki . Malam Salisu kuwa tun bayan Auren sa da Lantana da irin azabar da take basa yayi shura ya nitsi duniya tsawon sheka biyu kenan ,ba'a San inda yake ba , sai a can Wani ƙauye Aka samo labarin shi wai ya haukace yana tafiya yana kama Wandon sa tare da ihu yana cewa " Lantana zata cire masa Dindin sa .😂 to ƙarshen mugun ta kenan . Anan kuma nake cewa tammat bi hamdulillah🙏🏻😍 *Taku har kullum mai maku fatan alheri Ayshatou Mamanteddy* MEENA VIP GROUP HAUSA NOVEL DOCUMENT for more information contact on +234 7014979567 WhatsApp ONLY