[8/19, 13:32] Bamalli: *🕊️JININ SARAUTA💍* _Buk 3_ ✍️Oum Aphnan Page 1-5 *Alheri Writers Asso.* _Bismillahir rahmanir Rahim_ Zaune take a kan stool din dressing mirror tana qara gyara zaman d'aurin dankwalin kanta na wani nannauyan tsadadden leshi da kudinsa sun haura 250k ,tana cikin maqala dan kunnen fashion dinta na silver ,kalar kwalliyar les din saiga kuyanga zubaina ta turo qofa,bakinta na rawa ta soma koro ma gimbiya khalisah zance bayan ta gurfana a qasa cikin tsananin firgici. "Ranki shi dad'e, yanzun nan mahaifiyar Deen ta bar gidan nan,ta sami mai martaba ,tanata kuka wai a raba d'anta dake, wai yaronta ba ruwansa amma saboda azaban son da yike gwada maki ,ya kaisa da soma yi mata sata ,kama daga gwalagwalanta,manyan gidajenta da sauransu yina saidawa don kawai yayi maki hidima ko zaki soshi..." Kallon kanta tayi a madubi,ta d'an jujjuya jikinta,kafin ta dauki gira brush,ta Dad'a gyara cikakken giranta,tana wani murmusawa har haqorin gwal dinta na fitowa yina dad'a qara mata wani sihirtaccen kyau da aji . Saida ta tabbatar kuyangar ta amayar da duk kalamanta kafin ta mike a qasaitance ,ta dauki turare tana yiwa kanta wanka dashi A hankali ta tako gabanta cikin takalminta half cover silver colour,sauke idonta kuyangar tayi akan takalmin har yanxu jikinta na rawa don tana tausayawa gimbuya khalisat saboda tsananin son da take gwadawa Deen "Oh kenan mamarsa ta gwada kishinta a kaina ko? Har take claiming ni na 6ata mata yaro....karki damu *Wanda ya fishi ne zaizo*" Dago ido da sauri tayi don ta ga sirrin fuskarta don duk zatonta kuka zata fashe da shi,amma a sa6anin hakan,sai kurum taga ta taqarqare tana selfie fuskarta fal nishadi. Tsam ta miqe ta fita cikin tsananin mamaki,anya gimbiya khalisah batada Aljanu kuwa? Wannan fa na uku kenan. ** Daga Fada airport suka wuce don d'auko Dr Khalid da Matarsa Habiba da suke shirin sauka a wannan lokacin. Sun isa jirginsu bata samu qarasowa ba,a don hakan ta umurci driver daya budeta tanaso zata dan miqe qafa kad'an A nutse take tafiya barorinta biyu suna take mata baya cikin atamfarsu da mayafi iri d'aya, wani snacks and ice cream joint ta gani mai kyau well decorated A nishadance ta qarasa wajen kafin ta sami waje ta kame,qarqashin wani laima mai kyau da kujeru biyu da tebur a tsakiya ,sukuma barorin sukayi tsaye a kanta ta baya. Er qaramar Jakarta ta ajiye akan tebur din ta zaro chocolate dinta daga jakar ta soma gutsura a hankali tana motsa dan ficilin bakinta dake walainiyar lip balm,tana taunawa,hannunta riqe da rafkeken wayarta tana game tana d'an murmushi.. Can kamar an tsikareta ta kalli daya daga cikin kuyangin nata "Ke jekice a kawo mana roba uku, musha in da dad'i inyi guzurin na gida" Rankwafawa tayi kamar me shirin yin ruku'u sannan ta wuce ciki. Itakuma gimbiya khalisah ta cigaba da shafa wayarta fuskarta da d'an murmushi *Attahir* dake zaune tun shigowarsu ya Lula duniyarta,komai nata na fuzgarsa ne ya mike da nufin qarasowa inda take. Guards dinsa da suka kasance cikin Ash din kwat ne suka dafe masa baya da nufin su biyosa. Da sauri ya dakatar dasu ,sannan ya makala tabarau din fuskarsa ya gyara zaman suit dinsa ya qaraso a hankali inda suke "Barka da hutawa manyan mata" kallon uku saura kwata tayi masa kafin ta maida hankalinta kan wayarta "Barka" Tace a gimtse Murmusawa yayi ,sai yaji tama Dad'a burgesa "Allah yasa bazanyi laifi ba inna maye gurbin wajen nan da babu kowa a kai" Wannan karon saida ta yamutse fuska kafin tayi masa nuni da wayarta ,alamar zai iya zama A qasaitance ya ja kujeran ya zauna "Nagode mai kyau". Walai tayi masa da ido ,sannan ta Dan karkace le6enta na sama " really?🤨" "Karki cemun ba'a ta6a Fada maki cewa kedin kyakyawa bace ba" Murmushi tayi tareda dafe kai ,a duniya tanaso ace mata kyakyawa kai a madai zuzutata ko a yabeta "Ko naji,ai dai dole in yaba Wanda yafito daga bakin Wanda ban wayesa ba" "Nagode da kika tinasar dani kuskurena ,am sorry ,da fari sunana Attahir Ishaq jingim ,ni mazaunin plateau ne,sannan ni dan kasuwane dawowata kenan daga qasar China ,inajiran jirgin da zai wuce dani gida plateau...sai kuma kwatsam daga sama Allah ya kawo min kyautar kyakyawa" Muskutawa tayi a hankali ,ta lankwashe bakin ledar chocolate din hannunta ta rufe tareda mikawa kuyangar dake kanta"Ina buqatar ruwa" Rankwafawa tayi kafin ta tafi amso mata ruwa,ba qishi takejiba tayi hakan ne don su ke6e da Attahir "Barka da zuwa sir,Attahir " "Kefa ya sunan gimbiyar tawa?" "Correct👌sunana gimbiya khalisah magajiyar masarautar wannan yankin" "Fatan zamu zama abokai " "U welcome" Sukayi musayen contacts ,aka kawo masu ice creams dasu Snacks, debit card dinta ta mika mata da nufin a cire kudin "Ance wancan mutumin ya biya mana ko me zamu siya " Ca6e baki tayi "En asara a haka nemanku ke qare anga kyakyawa" ta mike suka bar wajen Suna qarasawa jirginsu Dr.na sauka, yina sakkowa sa6e da little diyanah da ita ya fara tozali. Aikuwa nan fara'arsa ta ninku,ya ringa keto mutane bai kallon masu masa Barka da zuwa saida ya nufo gabanta Dage kanta sama tayi tana kallonsa qerere akanta ya zama wani rusheshe ga tsawo ga qiba...xaman Spain ya chanja sa entirely Cuno baki tayi cikin sigar shagwa6a ta mika hannu don ta kar6a lukutan babyn hannunsa Qyar ya kafeta da ido yina kalon yanda ta cika ta batse,Ashe duk kallon da yike mata a photo raihune ,ji yanda ta zama Wata babbar mace "Zamu fara fad'an ne daga zuwata ko d'an oyoyon nan bazan samu ba?" Noke kafada tayi kamar Wata small baby "Uhm uhm,bayan....bayan da zanzo in rungumeka ne in Fada maka how much nayi missing dinka sai naga ka zama wurtumemen wulli gaskiya kaimun girma ,ni bani little dinmu" leqa ta bayansa tayi ta kalli Anty Habiba "...Anty me kike ba wannan bujumin ,baya damunki da nauyi" Dariya ta fashe da shi ,ta zo ta rungume ta "Mai zaisa ya dameni er kwanwata ji shifa cas dashi kalan yayi" Huro hanci tayi "Ahhh🤭da wannan tumbin,gaskiya matan aure kuna fama ,nifa shiyasa banson auren mai kiba" Lakuce mata hanci yayi ,yaji xancenta zai sauka akan layi a waje,lallai girma ba hankali "Hmmm to sannu sai ki nuna mana bolanmu" Dariya tayi ta kar6e little sannan suka rankaya wajen motocinsu fadawa na masu barka da qarasowa. ** Attahir kam ya gigice a soyayyar khalisaht don haka fasa tafiya yayi ,ya shiga cikin gari ya kama hotels gwara ya nemeta da zafi zafi,tun kafin ya tsaya sanya ayi wuf da ita🥴🤏 _*Jinin sarauta* bana kyauta bane,ki biya kudinki kalilan ki kwashi labarinki,just #200 via this account 7782217014,Mohammed Hassana ,Fcmb ko ta wannan layin Mtn 09065990265 don Allah a bar fitar da shi,kema sis ko an fitar ki rintse idonki karki karanta ki biyo ki siya na halal,nagode makarata da masoyana Wanda suka biya suka karanta damasu na er sibare ,nasan duk cikin kaunace still nima inasonku_ A sassan Dr.Khalil yau zir gimbiya khalisah ta yini,suna tareda Matar Khalil tana koya mata salo salo na kula da miji,tare sukayi girkin dare,bayan sun hadu a sashen nannah sunci abincin tarban baqi duka,shine ta roki abarta zat iya na dare in sun huta, itace ta tayata shirya baby,sukuma kuyangi suka gyara abubuwan da aka 6ata...kira kam a waya Attahir baya had'a awa d'aya ,tun tana daukar abun wasa har ta fara gajiya tahau qorafi ,Habiba kam sai dariya take mata. A ranar kuwa bayan magriba tana zaune tana add'ua gefenta wayarta ne,so take in tayi isha'i barorinta suzo ,su rakata cikin gida...wayarta ne ya fara 6urari,tsaki taja ,ta danna abun gefe saman power bottom nan ya daina ringing ta cigaba da abunda takeyi Yina yankewa ta kuma shigowa A fadace ta d'auka "Haba wannan wani irin bala'ine Ibadan ma baza'a barka kayi ba ,wannan wani irin mutum ne ? Anya yamayi nasa sallahn kuwa?" Dariya Dr. Khalil yayi ,ya kasheta da ido, sosai yikejin dadin yanda take qorafi akan samarinta ,symbolize basa kanta "To kidauka mana kin San kowa da kalar soyayyansa". " Allah ya ,ya isheni ne" A lokacin kira na uku ta shigo "Hello Assalamu alaikum ya akayi kuma?" "Sorry gimbiyata Allah yasa ba barci gimbiyata ta soma ba" Waro ido tayi kamar yina kallonta,a ranta tana ayyana anya wannan yasan addininsa kuwa Amma saita kanne "Barci kuma ? A yanzu bayan magriba". " oh yes yes,to gadai baqon naki a daga wajen Fada yina bukatar ayi masa iso zuwa ciki ,Allah yasa gimbiyar tanada lokacina" Kautar da wayar tayi a kunnenta ta ja siririn tsaki ,tareda babbanka ma wayar Harara "Hmmm y not,barkanku da zuwa ,bara insa a shigo dakai" ta katse wayar tana kallon Dr.Khalid "Ya nayi baqo ,bari in wuce gida" Cikin tsananin kishi "No! Yazo nan,Sitting room dina,sannan in kun gama inason ganinsa" ** _My sister ba lallai ki iya gane inda labarin ta sa gababa,zaifi miki dauki ki biyo wannan Layin 09965990265 don jin samin farhinsa da samun na daya zuwa na biyun a sassauqan farashi_ A Wata hatsabibiyar mota ya cunno kanta cikin doguwar hanyar da zai sadaka da sashen Dr.kafatanin fadawan da masu tsaron qofar sun gigita da ganin motar,amma duk zatonsu wajen Dr yazo,ma'ana baqon sane Sosai akayi masa tarba mai kyau,saidai hira sama sama sukayi aka kira isha'i "Yayanah yinason kuga juna,so,in kaje sallah zan Fada masa sai Ku hade kaga va sai na sake fitowa ba" "Kina nufin kin gaji da ganina, duk zumudinki da na yi"... " sallah a jam'i bata wajabta a kaina ba,amma kai ta hauka ,kenn zan iya samun rabon zunubi kuma ban kyautawa soyayyah ba in na bari ka rasa jam'i" "Shiknn in na gama zan dawo". " a'ah fa ,ni ina sallah lokacin barcina ya shiga,ammm muyi waya gobe inshaallh ...bye" Dole yaja sahu ya fita yina taune le6e zaki shigo hannune yarinya. ** Lahaula fi shaatul lah ,jakar brief case ya aiko Wata kuyanga dashi ta kawo mata,tana zaune tana yarfe qananu kalban kanta ,tana shaidawa Anty Habiba yanda sukayi ,kurum saiga yarinya da jakar wai yace a kawo mata Tsaki taja "this is nonsense, waya Fada masa ana siyan soyayya da irin wannan abun,to meye a cikin jakar ya Fada maki?" Girgiza kai tayi "To maida masa kice Angode" Dakatar da ita Habiba tayi da hannu ,kafin tace "Ke jeki abinki" ta kar6a ta bud'e Ja da bata Habiba tayi a tsarace tareda dafe kirji kudi ne tsaban daloli sababbi katakal shishirye a bandur bandir dinsu ,ciki FAM Da sauri taje gaban dinning ta suri wayarta ta kira Dr "Hello Qalby akwai matsala fa..." Katseta yayi "Nima anan akwai matsalar ,da na gani Wanda yafi ko me zaki fad'amun so ki jirani ina zuwa,ki kuma dakatar mun da Khalisah" "Tom Allah yasa muji alkairi" ** "Khalisah kinason wannan baqon da yazo wajenki?" "Yah me yasa ka tambayeni?". " Gargadine da hangen nesa,kawai ki Fada min in kinajin 6ir6ishin wani abu a ranki game dashi" "Eh inaji" "Ai da gaske? Har kenan kinsan so?" Tashi tayi taga kumbure kumbure "Yah tambaya ta fa kayi" daure fuska yayi "Khalisah inaso yanzunnan ki blocking number wannan a wayarki ,kuma ki tsamesa a ciki ranki".. Zaburowa Habiba tayi " Ko e yasa?". "Habiba mutumin nan ba na gari bane kurum tabi umurnina" Wasu siraran hawayene suka zubo mata da batasan ko na menene ba,saidai tasan na takaicine,duk saurayin da zatayi sai ace bashida hali "Shikenan yah na fitar dashi shima a raina ,na kumasan *Wanda ya fishi ma zaizo*" daganan ta zura takalminta zata fita "Khalisah" cikin murtukakken fuska ta kallesa "Karkice na rabaki da masoyini,ki sani nine masoyinki na gaskiya ,kuma bazanso ganin abunda zai cutar dakeba....zauna infada maki hujjata da na ke son rabaku da wannan mutumin....da fari sunansa *Adamu salansa* d'an asalin garin qauyen Anchau,ya kasance mai zuwa gida gidan jama'a yina sallama da mazan mutane ,da zaran sun futa wajensa to matansu baza su sake ganin sa ba har Abadan ,kenan *D'an mafiya ne* Na samu rahoton nan ne bayan an kamasa yayi nasaran yankewa wani magidanci mazakutansa,a garin Abj. akayi referring case din asibitina a lokacin mutumin bai mutuba saida ga baya ..... Naso bin case dinsa bansami sarari ba,kinga gashi ynx an sakesa ya dawo cikin Al'uma ransa a kwance yina Neman aure...." "Allah ya kyauta toh muma kaga sununan kudin da ya kawo mana" "Hhh to qila nima ya siya nawa abarne🍌😉" ya radawa Habiba a hankali yina kashe mata ido "Ba na ganiba ,barmuna fatan tsiya"Cesar Habiba "Hmmm to kadai sallamesa ko?" Tambayr khalisah ya dawo d hankalinsu kanta "Aah inajiran inji amincewarki". " amincewata? To in amincewata ne ban yarda ba ,tunda ba abun nawa mijin za a cire ba🤭" A guje yayo kanta ta fice tana masa gwalo "Hahaha kin ci bashi" Oum Aphnan✍️ A tayani share Albarkacin so da qauna don Allah🥰 [8/19, 13:32] Bamalli: *JNS* ✍️6-10 Duk abun da ya faru bai dameta ba saida taje kwanciya barci,damuwa ya fara bijiro mata,na yanda duk saurayin da zatayi da nasa kalar damuwar,amma Wanda zai biyo bayansa sai yafi wancan girman matsala,bata manta shu'aib da yazo da qudurin aurenta ya 6arar da nairori a fadan,saida yaja kafatanin ra'ayoyin Al'umman gidan harta mai martaba, saboda simplicity dinsa ga kuma uwa uba kyautansa,shine Wanda in yayiwa bafade kyauta saidai kaga bafade na kuka ya rasa bakin kuzuzutawa ,akansa ne sarki ya fara bada makullin gidan shaqawarsa don gimbiya khalisah suje zance yanda zasufi samun sakin jiki,amma kamar Wanda ya shammaci jama'a ba Wanda ya iya sanin usulinsa ko ya damu da yasani,har sai bikin Anty lubnah kanwar Anty zahra ,lokacin ne zasuje dinner yazo ,anan take shaida mashi ita motar gida zatabi amma ya kafe, sannan suna tare da Saudah itace ta roketa da ta barsa yazo ya kaisu ,inyaso sai ta rakata su tafi tare A lokacin ne yayi masu kyautar da ya gigitasu ,daloline sababbi katakal masu uban yawa cikin wani abu me kama da drawer a cikin motarsa,haka ya bude ya diba ya baiwa Saudah tayi liki ,yadada diba ya baiwa khalisah, sosai Saudah ta furgita dashi ,kuma a take ta saka masa kwalelen alamar tambaya ,saidai tayi shiru har saida biki ya watse kafin ta tunkari abbanta (VP) da maganar kalar kyautan da saurayin bestynta yayi masu ,kumawai shi haka yike kyautarsa .sosai shima ya tsorata da kudaden da yaga ya basu,ko da suke yaran manya bai kamata ana basu sunanan kudi irin wannan ba,saidai ya 6oye damuwarsa a ransa har sai yayi bincike ,hotonsa ya nemi ta Tura masa aiko ta sa ta turo mata ta WhatsApp ta turo masa ,a take ya fara ciccila hotunan a wajajen binciken masu laifi Kwal din farko aka bayyana masu sunansa tukur na gaskiya dan asalin garin kogi state ne,yayi aure aure da dama saidai da ya auri mace bata sati uku a gidansa take mutuwa anan zargi ya tashi kodai shidin dan mafiya ne? Asirinsa bai Tonu ba saida ya auri Wata yarinya er talakawa mai tsananin riko da addini ,kullum azumi da nafila ,tunda ya kusanceta sau daya ranar biki ,ya tafi da ita a jirgi zuwa portakwat da nufin zai aiko da wani jirgin zaa kwashi En uwanta suga matsugunin diyarsu saidai unfortunately to them ,walqiyansu ko labarinsu basu kuma jiba In ankira wayarta baya tafiya,a hakan ne ya dimbirawa yarinya ciki saidai ya kasa aiwatar da nufinsa na baiwa dodonsa jininta saboda addu'arta saidai yayi nasaran goga mata qanjamau Wanda ya roro garin barikinsa,har Allah ya bata ikon tserewa a gidan shine ta fito wajen En sandan garin tana bada labarinsa amma baa sake jin duriyars ba ,sai a wannan karon da ya 6iullo a gidan sarautar yina nemanta da aure Hankalin vp kuwa ya tashi haka ya taso ya labartawa mai martaba abunda ke faruwa ,don haka aka rabasu,don an gano auran kyawawan mata yikeyi yina baiwa gunkinsa shikuma yina basa dukiya . Murginawa gimbiya khalisah ta dad'a yi a gadon tana sharar qwallah a daidai nan messages suka fara karakainan shigowa wayarta ,kamar bazata daukaba saidai na qarshen da bataga sunaba shi yaja ra'ayinta. A nutse ta bude ta fara karantawa _“If I get the opportunity to describe you in a word, it would be life, Yes that is true you are my life!_ Coz _You are my light in darkness,_ _You are the smile in sorrow_, _I would pleasantly give away_ _everything to be with you tomorrow,_ _I love you! ,have a wonderful Night_ Ur secret crush💔” Ta maimaita yafi sau uku ta kasa fahimtar komai ,to waye wannan kuma? Ni yanzu nama fara tsanar duk Wata mu'amala da mutane musammam maza,kife wayar tayi ta janyo pillow ta rungume tana kallon sama ,so takeyi ma tayi tunani amma ta kasa ,kiririm wani saqon ya dad'a shigowa _“Nasan dole zan saki d'imuwa da tunanin koni wanene?...karki damu zan fayyace maki anan kurkusa, saidai kullum ni mai sa'a ne banso akanki in zama kishiyar hakan,na tura maki saqo ta WhatsApp in kin bude datanki zaki gani”_ Tsaki taja zuwa yanzu ta fara jin haushin al'amarin kawai ja bargo tayi ta runtse ido da qarfi saita kora barci yazo ya sureta. Asubahin farko ta mike cikin muguwar kasala a hakan tayi sallah tana zaune tana lazumi kiran PA ya shigo ,murmushi tayi har yau har kullum tana girma ma babanta "Hello dadynah....ina kwana" "dady yayi fishi da daughter dinsa Sam twinkle dina ta manta dani" "Anya dadynah kana nan cikin raina afuwan ya momyta" "momynki gata a gefena amshi itace tace inkira zakuyi magana" Sallamartane ya fara mata amsa kuwwa a kunne ,da sauri ta rumtse ido, bazata ta6a manta sanda ta wattakata ba taja mata silar karyewan hannuba. "Hello daughtern dadynta kina jina?" "Inajinki momy ina kwana " A takaice ta amsa kafin ta daura da bata bayanin dalilin kiranta "Su'adah ta ,magana zamuyi dake ta fahimta ,wallahi wannan maganar da zan maki ,na ratse wlh PA baisan wannan maganar ba...don haka inaso ki natsu muyi magana dake ta kyakyawar fahimta fatan kin fahimce ni" "Eh ina jinki momy" "Suada ki ceceni ki ceci dadynki ,ban ta6a kuka akan wani lamari ba yau gani sanye da guiwoyina a qasa ina roqonki ,kinsan munyi rashinki a gidan nan ,kece sayin idanuwarmu sannan har ynx bamu samu wacce ta maye gurbinki ba a zukatanmu musamman mijina dake tsananin kaunarki,saidai iyayenki na asali bazasu bamu keba ,kinga hakan yina nuna kin mana nisa kenan sai gani daga nesa ,a don haka na yanke shawaran rokonki a maimakon mijina ,don Allah su'adah badon ni ba ki auri mijina " Dam ! Gaban su'adah ya buga, bakinta ya kama rawa ,tayi saurin cire wayarta a kunne ta kalli screen din wayan din ta tabbatar da wa take magana tabbas dai number PA ne "Momy wallahi banjiki da kyau ba,me kike nufi kenan?" "Nasan kin fahimce ni su'adah wallahi kullum dadynki bayida lfy kuma soyayyar ki shi kadai ne zai zamar masa warakansa" Murtsuke ido tayi ,sannan ta bashi zaune "Hmm Anty Farida kike ko wa? A gaskiya saidai cutar ta kashe mijinki ,domin kuwa azaban da nasha a sa'ilin xamana dake bani fatan in koma don wannan khalisah take ba su'adah kanwar salah ba,kikayimun za ayi Wanda babu kyau ,don haka ina Baki shawara karki gayyatoni gidanki matsayin kishiya don zamu qona gidanne...." Da sauri ta datse wayar tana rera wani irin marayan kuka Ni to yanzu da wanne zanji ga VP ya taso ni a gaba kullum waya ,tsofai tsofai bayi jin kunyar furta mun Kalmar soyayya ,in masa rashin kunya ace nayi butulci,kuma ma bazan iya ba albarkacin besty ,Ni ga samarina ba daya na gari dake zuwa bare inyi wuf daga ciki,kwatsam yau kuma ga Matar PA da gumtun munafurcinta Wanda nasan damacan sharen fage takewa mijinta ,don tuntuni na lura da take takensa .... Kiran wayar Anty Habiba ne ya shigo wai tazo zasuyi break ,amsa mata ta yi da toh ta wuce toilet ,ta rasa da wa zatayi shawara ,don wannnan al'amarin yafi qarfin kwalwar Saudah Acan kuwa suna karyawane amma ilahirin attention din Khalid yina kanta duk wani so da feeling dinsa ya karkatane akan khalisah rokon Allah yikeyi yasa duk sanda zai bijiro mata da Kalmar so ta amince ,ga abun bakin cikin wani mugun aminta da sukeyi da matarsa Aje mug din hannunta tayi ta kalli Anty Habiba "yawwa Anty nikuwa ina Neman shawarinki " "To ya mubar wajen ne ?,tashi muje musa labule" "Hmmm ki share muyi anan iyakane in muka jisa a waje munsan Wanda ya fitar mana eheyyy" suka kawo hannu suka tafa ,sunkuyar dakai yayi amma kunnuwarsa duk biyu had motsi sukeyi saboda tsabagen son jin kwakwam. "Anty Baba VP yace yina sona kullum ya fitineni da kira,a gefe guda ga matsalar samarina da Nike fuskanta ,yau kuma Matar PA tazo min da zancen PA wai sai inxo in auresa Kafin ta furta wani kalma ya katsesu ta hanyar dukan tebur "Wallahi karya sukeyi tsofaffin banxa da wofi inama laifin ki samu miji kamana amma sai ki qarema iyayen ki ?to bazata sa6uba bindiga a ruwa" Haka ya cigaba da balbala tsiya kamar zai ari Baki Su abunma dariya ya basu "Hmmm kinji khalisah shawaran da zan Baki shine ki amshi soyayyarsu duka kowa ya fito takarar soyayyar sa ,Wanda ya yi nasara shine zakara inkuma duk sin fadi shikenan... Ai girmanki ne ace VP mai Neman kujeran shugaban qasa ya susuce a soyayyar ki ,wannan kadai ya fiddo maki da izzah ,Sam karki damu kanki, kigwaramun Kansu ki chaja tsoffin da salon soyayyar zamani ,kinga ko Baki auresuba bazasu ce kin kisuba ,kuma wannan damankine da zaki rama wulakancin da Farida tayi maki a baya,itakuma wannan shegiyar Matar(sorry uwar kawarkice) itama sai kin nuna mata bariki iyawane..." "Ke dayallah yimana shiru ,khalisan har guda nawa take da zaki sata soyayya da gwaraxan maza iyayenta ,karatunta kuma fa,to ni banyarda ba" Tashi tayi akan kujeran ta kalleshi ta kalli Anty Habiban Kafin ta soma tafiya saida tazo bakin Kofa ta juyo ta kalkesu cikin barkwanci "Anty na tafi shan soyayya..... [8/19, 13:32] Bamalli: *JNS 3* ✍️21-25 Dariya suka fashe dashi a tare ,sannan ta shige cikin bargon itama kamar ba abunda ya faru ta dauko wayarta da sai yanzu zata kunna tun bayan da suka gama waya da maimartaba ta kashe saboda tsaro ,ilai kuwa tana kunnawa da message din vp ta fara cin karo _Barka da zuwa ƴar beauty,sorry for mah inconvinience banzo mun gaisa ba ,amma na turo uwargidanki on my behalf ,mu munanan muna fama da shirye shiryen zaɓe fatan dai zaki sa mijinki to be inshaallh cikin addu'an nasara...._ tsaki naja aikuwa ban gyara kwanciyata ba sai ga kiransa ya shigo ,kallon saudah nayi kafin da sauri na kashe ,kafin in dawo daidai ya kuma kira ,da sauri na maidata a silent amma ina kallon screen ɗin time to time,can kuma sai naji shigowar message _Nasan kinƙi ɗaukar kirana ne sabda saudah gani nan dawowa har ɗakin zan shigo nasan saudah zata goyo bayana..._ Bankai ƙarsheba kiran ya shigo ,ai da gudu na fito a ciki n bargon na faɗa toilet namaida na rufe na danna bayana a jikin ƙofar shiru nayi saida don kansa yace "Hello khalisahta " "uwumm ina yini " na faɗa ina cuno baki kamar zan kuka "Lafiya klou ya hanya ,ya gidan kina ko jindaɗin zaman ko zaki rinƙa biyoni office tunda uwargidan naki ta zama cikakkiyar ƴar siyasa bata da lokacin gidanta " "To sai inzo office abbah a wani babi?...kuma me mutanenka zasu kalleni" "A babin soyayya sai su kalleki matsayin my wify to be" "Hmm abbah har kasa naji kunyarka " "plz stop calling me abbah ,ni yanzu am your hubby,so indai kinason farin cikina to ki kirani da my love" "Hummm to abbah zanyi barci,sai anjima" "A'ah sai kin faɗamun lokacin da zamuna waya dake" "To zan turo maka ta text" "I love you" saurin kashe wayar nayi ma gabaɗaya inaajiyar numfashi ** Rana bata qarya saidai wanda baiyi shiriba yyi kuka ,yaudai take ranar za6e jama'a ƙwai da ƙwarƙwata anfito kwaɗa ƙuri'a da Vp aka soma sai ummah ni saudah da sauran co. Na cikin gidan ,inka ganmu dole mu burgeka abun mu cikin kyakyawar shiga nida saudah yayinda ummah tasa huge makeup tana walwalin gwalagwalai,haka aka shiga haskomu a gidajen tv masu gidan radio na faɗa da baki sai bayannan kowani zauren zaɓe suka fara gabatar da zaɓensu cikin salama ba tashin tashina BAYAN AWA ASHIRIN DA HUƊU Kowa ka kalla yina cikin zullumi a cikin gidan ana jiran fitowar sakamakon za6e,shikuwa fici fici kadan abbah kira waishi adole nayi masa kyawun da ban tar6a yi masaba Cikin yauki da fari kamar yina kallona nace "abbah dukda gayun da ummah tayi" "kinji matsalata da keko...sai muna magana sai ki nasako watacan mufa hiranmu mukeyi na masoya,itakuma ummanku tazama cus tai timbi nikuwa ke nikeso cas cas fulawar idanuwata" "Hmm kanasa kaina na huruwa Soyayyata ,har inji tamkar nafi kowace mace matsayi a fadin duniyannan" "Kiji hakan zinariyata ai girman naki kenan " "Nagode da shigowa rayuwata da kayi soyayyarka da ƙaunarka a gareni shine cikar kammaluwar nutsuwar ruhi da gangar jikina...insonka ina lallaɓaka my man a cikn zuciyata kamar ɗanyen ƙwai a tafin hannu a yayin tsallake tsaunuka ,allah ya barmu da ƙaunar junanmu" "Amin zumata nagode ma allah da banyi wa kaina ƙoron baki ba yau da ban tsinci kalan zaƙaƙan kalaman nan ba masu matuƙar tsada ba awajen sarauniyar matan duniya " Dariya na sakaka "Inasonka my excellency " "Nima ina sonki zumata " daga nan mukayi sallama ya kashe wayar nikuma ina juyi a gado ina ƙwafa "Dani kike wasan umman saudah badai ke ƙaramar karuwa ba ,zan nuna maki in kinsan wata bakisan wata ba" Na tashi da sauri don yin wankan tarban masoyi don nasan ana dab da sanar da za6e kuma dole zai dawo gida ai celebration in allah ya basu nasara Umman saudah kuwa tagumi tahyi tana liliya kuturun wulaqancin khalisah kai yarinyar nan batada ta ido Kalamarta na qarshe ya fara mata amsa kuwwah "Ummahta ure such a wonderful mother,karki damu yiwa wani yiwa kaine,don kin nemeni da madigo wannan bawani abu bane ,ai na balaga ,baki ganine (tashiga juya mata boobs da bombom) Ki nemeni nikuma nai maki alkawarin sakin miki jikina amma fa ki sani,dazaran mun gama kewa zanje inyi da erki,don baki isah ki hanani kwana da ita ba,,,Aiho da inata kawaicin kauda kai don saboda barin halas....ashe ashe kedin ƙwanƙwararriyar ƴar barikice,to ki lalla6ani don gudun tsira da mutuncinki karkar nike kallonki kuma na gane manufarki tun rungumar farko basarwa nayi" samun waje tayi da6as ta zauna tana lissafin ƙuda ,kardai yarinyar nan tonamun asiri zatayi?amma ina nan inajiranta daidai da shegiya nike Abunda ya faru kuwa shine _Tunda muka saka ƙuri'a Sanata baraka ta aiko aka dauki saudah don ta je su zanta da yaronta ,itakuma ummah baki har kunne tashiryata suka tafi(kinji gafalalliyar uwa) Dani da umman kuma muka dawo gida muka kullu part ɗinmu sannan tacewa maids kowa yazo ace bazata samu ganin kowaba,suna barcin huce gajiya, Murmushi nayi na ware dakinmu ina wassafa jin kai irin na ummah ,zuwa nayi na cire kayana naja doguwar unders siket dina zuwa kirji bayan na zare bra dina na warware fanka da ac na dauki remote din tv ina canja channels ina daga kwance akan gadon na kifa ciki na dogare gemuna akan pillow,na dage kafafuwana suna reto a sama.ziyyy naji an turo kofa anshigo ,ummah ne cikin rigar wanka mai kauri mai jikin towel iya cinya ,jikinta ba komai kana kallon dirka dirkan nonuwanta. "Yarinyata ana kallone " tafada tareda zamaa gefen gado,batare da na waigo na kalleta ba ,nace "Yes ummah duk bama wasu abu masu sweet" cikin rashin zato naji ta sagalo hannunta ta cikin siket dina tana lagudan en dumaduman ɗuwawukana da suka tokaro siket ɗin.,tsorata nayi na murgino da sauri ina kallonta idonta sun shanye har wani ruwa ruwa suke fiddowa tsabagen jaraba,"ummah lafiyanki kuwa?" ban rufe bakiba ta janyoni ta matseni ta zame siket dina ta fara tumbular nonuwana tana jan yaji "Ahshhh haba dausayin dadi mai kayan saka nishadi ,karkicemun tuntuni bakisan ina tsananin sonki ba ,wallahi khalisah ina mugun sha'awar wainnan nonuwan naki,tun suna kananansu basu isa cika hannuba kamar haka" tayi saurin kai bakinta kan nonon tana lasarsa sama sama tana rollin eyes ,mamakine ya hanani motsi saida naji tana laluben bakina sai a sannan ne na finciki kaina da qarfi na durko kasan tareda kecewa da kuka,"haba ummah me nayi maki zaman aminta baice haka ba",cafkar nononta tayi ta kama matsawa "haba baby khalisah kizo ki jiyar dani dadinki,nasan kema kina buqata azan gusar maki da dukwani bukatar sex na da namiji xan shayar dake zuma mai gardi da tsayawa a zuciya zan maisheki er gata ,sama da duk wata matashiya a fadin nigeria..zoki tsotsan mun nonuwana kinji qaiqayi sukemun"_ Shine fa na fashe dadariya na qeqashe ido na fara jefar mata da magana,ba arziki ta bar dakin cikin dogon nazari,ashe abun ya dafata gashi har ta zauna tana tunani,a yayinda nikuma naci alwashin tirsasawa kaina soyayya da vp don in cusa wa gafakan... [8/19, 13:32] Bamalli: *JNS* ✍️16 - 20 Daga wajn su Dr khalid sashen cikin gida ta wuce dirct don ta gayar da su maimartaba,kamar yanda ta azata tana sashen maimartaba suna karyawa ,ƴan biyu suna kan tattausan carpet din da ya mamaye parlourn ,da sallama ta shigo ,iyayen suka amsa a yayinda ƴan biyun suka fara toroƙo suna mimmiƙa hannu alamar tazo ta ɗaukesu.da gudu tazo ta duƙe a gabansu tareda jajjan masu kunci suna ɓangale mata baki "O see me see wawulo baki ba haƙory"kamar sunji me tace suka ɗauke fara'arsu tareda,dari canyara ihu,sauri tayi tana rarrashinsu kamar gsk sai surutai take masu ,kmr tanayi da manyan yara,sukuma iyayen sai dariya suke ,saida ta taro masu kayan wasansu gabansu ,taga husaini ya cacimi kitty soja dinsa ,sannan ta wuto wajen iyayen tana gaishesu cikin ladabin gaske. kurɓan tea ɗin kofin hannunsa yy wanda yakeda ƙarancin madara sai yawan milo,sannan ya miƙo mata,amshi zokisha magajiya nasan wannan kazarzar ɗin da kikeyi duk da yunwa kike yinsa" murmushi tayi tana kallon cikinta,don ita azahirima ba maabociyar son cin abinci bane barta dai da kayan sanyinta sai chocolate da snacks "Abbah wallh na karya a sashen ya khalid ,bazan shaba"ta faɗa tana guntse darya tana daɗa leƙo kofin shayin nasa "ƴar nema wato shayin nawa kikema dariya ko...To mu tsoffi bamu ta abincin sa girma ta kuazari mukeso...ya makarantan naku yaushene hutun zai ƙare?" "Ai abbah sai bayan hutun zaɓe zamu koma,kaga nan da kamar kwana goma kenan" "Hakan to yayi kyau...dama ko munyi waya da alhj Ahmadu (Yina nufin vp)yau ɗinne kuma yaroƙeni kan na barki ki je hutu gidansa kinga saima ki kwaɗa quri'arki acan..." Katsesa nayi cikin tashin hankali ni nama manta wai abbah ne ke magana "Tab kuma sai kace masa eh?gsky abbah bazaniba" Wani almurin tsawa ya dakamun Wanda ya sani gigicewa ,na dafe qirji da sauri, Ina Jan numfashi "Kamana nine zanyi magana yarinyata a cikin gida taimun tsayayya?" Sosai ya ringa fada kamar zai ari baki ,saida yayi fada sosai kafin na zube a kan gwuiwoyina ina basa hakuri.amma ko kallona baiyi ba ya dangwarar da kofin shayin ya fita, waigawa nayi kan nanneh "Nanneh don Allah .." Kafin inyi magana ta dakatar dani sannan ta sunkuci yaranta ta bi bayansa .hawayene suka shiga zarya mun a kunci ,wato nanneh tabi bayan mijinta kenan ,sun kasa tsayawa su fahimceni ko sa nemi bahasin da yasa nace bazaniba din. Hakanan dai naja qafafuwana na tafi sashena aka harhadamun kayana....washegari helicoptern fada ya d'ebeni sai Abj ** Hankalina bai kwantaba saida naga na isa kuma na kira maimartaba ya amsamun cikin barkwancin da muka saba ,bayan fushin da ya dauka haikam a kaina,ciftsi Ashe kuwa lallai inada babbar qalubale a kaina in abbah ya gane VP nasona watakilama auren Dole zaiyimun saidai inje ya zuke yarantata ,dukda shima din ba tsoho bane ,just 45 years amma at my age ai tsohone kuwa Murna sosai saudah tayi da zuwana saboda yanda gidan yayi mata fadi,shidai VP bayi zama za6e ya matso ,kullum Suna meeting don wataran har biyun dare suke kaiwa ,itakuwa Ummah kullum tana tareda gogaggun mata qawayenta Matan mininstoci da en majalisu ,tsare tsaren mashahurin partyn da zatayi sukeyi Idan Allah ya baiwa mijinta Ahmad damar hayewa kujeran shugaban qasa ,don haka duk wani yaqin Neman za6e da ita akeyi,kyaututtuka kuwa ba state state ba harta local government area saida kyautar ummah ya shiga zuwa yanzu sunanta ya soma fantsamu a bakunan al'ummah kyautarta yinama abokan hamayya zarrah,mawaqa kuwa sosai suka wasa wuqarsu kowa yaqosa za6e yazo a lashe kujera suzo su baje kulin bajintarsu Guraren en gudun hijirah kuwa tirela tirelan kayan abinci ta aika masu dashi barguna da katifu,ta yo hayan kwararrun likitocin ido da kunne ,ta watsasu a federal hospital da state hospital don a duba mutane kyauta masu bukatar eye glasses a basu,wannan duk abubuwan tayisune tun nesa da qofar lokacin za6e ,don haka gabadaya asusunta ya gama girgiza amma kuma wainnan jadawalin ayyukan su suka fuddashi matsayin abubuwar campaign dinsu kuma fatsarta yaja mutane ,don lungu da saqo kabi VP ne da tauraruwar mata ,first Lady tun yanzu zamaninta ya fara budewa ,tanamaso tafi shi mijin nata farinjinin jama'a Tunda suka kulle hirarraki iri da Kala anan saudah take nuna mata hoton yaron hajja baraka ,wacce ta kasance aminiya a wajen umman nata kuma mijinta tsohon ministan tsaro na qasa sannan ita kanta ynxu haka tana rike da mukamin sanatan jihar yobe ,don haka tana cikin en partyn su dumu dumu,SBD zarcewan VP zuwa matsayin president tafe yike da lashe kujeranta a karo na biyu...don haka kowa yinada buri tsakaninsa da Dan uwansa,ummah tana burin tsoma diyarta saudah cikin familyn sanata barka masu mashahurin arziki maras gaba ,a yayinda itakuma sanata ta amince da hadin auren yaran saboda ta samu lashe kujeran za6enta,ammafa duk bidirin yaran basu son junansu...don hakane ma saudah take gaba da umman nata kuma take takaicin Hulda da yagagun matan da takeyi tana aro halayyarsu a maimakon ta nafa'a yayi zaman aure. ** Kamar kullum yauma sai bayan isha'i ta shigo ,saidai ta samu labarin zuwan khalisan tun kan ta shigo Da zumudinta ta shigo dakin tana zuqe murya "Lale marhabin da bakin izzah,barkana da ganinku jinin sarauta" tashigo tana girgiza boobs dinta dasuke tsalle ta saman rigan da ya fanfuu da dinkin tela Ta6e baki saudah tayi ta juya masu baya ,tana me baqin cikin wannan halin karuwancin da ummanta ta koyo,itakuwa a yayinda khalisa tazo da gudu ta rungumeta "Oyoyo ummanmu nayi kewarki kamar zan kuka" hannunta tasa a bayanta ,ta inda nighty dinta bai rufeba tana murzawa a hankula "Uhm uhm kice mun kusa diban suruki ,er tamu ta kawo,jiki fam fam dake! Tubarkalli abun ado" ta fada tana jujjuya khalisan tana qarewa zubin halittarta da suka lafe cikin nylon din rigar barci da kallo har kan nipple din nonuwanta suna turowa ta saman rigan. Saurin damqe ido khalisan tayi batareda ta fahimci komai dangane da sha'anin umman ba "wallahi umma ban girmaba ni yarinya ce ,banqi ayi mun wasan goyo goyo ba". Kamota tayi ta dad'a matsewa a kirjinta tana Jan numfashi a hankali " shakuruminki daughter na kin samu uwar da zata gatantaki ,saikin yi fatan kiyita zama a abj fiyeda ki koma wajen ginbiya diyanah don na lura ita ruwan izzah yagama jiqeta ,bata jawoki a jiki jiki,nikuwa kinga mulki bayi hanani nunawa yaro soyayya" "Woni er lele ,kin dai Jima kunnenki ko aminiya ,Allah yasa kar inzo in shafe gomnatinki a ruhin ummah" banza tayi masu hakan yasa ummah janye jikinta a hankali a jikinta don taji jikinta ya fara mazari kar ta kaiga aikata aika aika ,don sosai soyayyar khalisat ya darsu mata "Jeki huta babyna kiyi barcin huce gajiya ,aike kin fi Sakaran er uwanki wayewa " daganan tayi qofa da Sauri tana cije le6e wani axabar feeling na tunkarota le66an khalisat na mata gizo gizo ,tana ayyanashi a matsayin gindin khalisan ne,wohoho cakwala dadi kenan , batasan sanda ta zura hannunta cikin zaniba ta fara qwaqule kan ta,tareda mannewa a bango daga wajen dakin . Dawoda kallonta khalisat tayi kan saudah "saudah kinga kinsa ummah tayi fushi ,me yasa kike hakane,sonki fa shine zaisa ta hada aurenki da yassar,kijira mana kiyi masu biyayyar ki gani,Allah zai wulakantaki?" Jan bargo tayi hawaye na cika mata kwamin ido ,bata iya furta mata ko kalma ba ,sai cewa tayi "Night dear". Da sauri ta suri madaidaicin arm pillow ta hurgo mata " u irritating me" [8/19, 13:32] Bamalli: *JNS 3* ✍️26-30 Alhamdulillah sakamakon za6e ya fita a yayinda Ahmad sa'ad jarumi ya lashe kujeran zama shugaban qasa saura ranar rantsuwa da rantsarwa ake jira Nikuwa zamana da umma acikin gidn ya zama tamkar zaman ƴan marina.In tana taqama da mulki ni da izzah nike taqama gani da dan banzan rainin wayo da iya pretending ,gashi nike bata iya gasuwa babu me ganewa a gaban su abbah kuwa harkaharka ko erta ,dukda saudah ta fara lura da sauyawata da yawan 6uya da nikeyi idan zanyi waya amma tana mun magana sai cemata nayiaifa da PA muke waya kunyarta nikeji bani iya zama a gabanta ina waya dashi gotai gotai. Amma a zahirima nayi adding din number PA a black list ko zai kirani bazai jeba . Raqarqashewa yaudai ummah suke gabatarda qasaitaccen party A gidan rawan da ta bude mai tsadar gaske dake jawo mata shigowar sununan kuɗaɗe,Anan ta shirya partyn a yayinda ta bada damar free pass na ilahirin magoya bayansu suzo su shana free ranarsune Excellency,Alhj Ahmad sa'ad jarumi sosai yatsorata da uwargidan nasa zuwa wannan lokacin ,wato wannan Gyagizou club ɗin da yayi ƙaurin suna wajen baɗala an rasa gano yanda za ayi dashi na matar sace,shine yau ta bayar dashi free? kasa daurewa yayi yashiga ya sameta a ɗakinta fitowarta wanka kenan ,amma tana tafe aminiyarta sanata Baraka na binta da snap ,harta takalmanta ,kayan da zata saka gwalagwalai da agogon hannunta duk saida suka haɗa aka ɗauka hoton sannan ta fara ɗaukarta da rigar wanka ɗiɗɗishin ruwa zazzaune a jikinta suna ɗaukanta,hoto ,Dakatawa yayi a bakin ƙofa ya ƙirata ,haɗa baki yagaggun matan sukayi suna masa congratulations amma ko kallonsu baiyi ba ya wuce itakuma cikin salo da kwarkwasa a dole ga first lady Excellency yina biyota har ɗaki dukda jama'anta da sukacika ɗakin... tana fitowa tundaga bakin ƙofa ya soma mata jaraba "Nine zaki zubarwa ƙima da darajata a idon duniya ,har kiba abokan hamayyata samun damar da zasu ɓata mun suna?" kwantar dakai tayi tan ƙif ƙif da ido "My excellency ance maka nayi wani abun ne?"ta wani sanyaya murya cikin tsananin kirsa. Zuciya ya daɗayi "Karki rainawa kanki hankali waye me gyazou club da har kika bada free pass zakuje party,ohhhh na baki dama da yawa ko? harkin soma wuce gona da iri ko?" "Am sorry my man nayi laifin zartar da hukunci bansanar da kai ba plz am sorry ,amma saidai wannan club ɗin ta aminiyata ce naso in karɓa rent sai ta bani matsayin gudunmuwarta kasan na daɗe banyi sha'aniba sai a wannan karon shine suka nuna mun love" caɓe baki yayi tareda ɗage kafaɗa "So wannan ya zama last warning da zasi sake gabatar da wani abu without my consent" "shikenn zaa kiyaye...kodai a fasa partyn ne kurum tunda naga ranka bai kwanta dashiba " ta faɗa gabanta na dukan tara takwas "No i wont stop you tunda kin gayyaci baƙinki" yafada cikin sigar nuna rashin kula ya wuce ya barta a tsaye ɗage kafaɗa tayi ta koma ciki aka cigaba da shuryata,a yayinda dubara ya faɗo mata da sauri ta ɗauki waya takira saudah "bazakuje partyn nan ba,na matual zamu fara ba ƴan beyong 18,just 18+" saudah dake kwance dama bata da niyyar shiryawa tace "humm ummah amma inaso zanje shopping" bakinta na rawa tace "no ba inda zaki aje ayi kidnapping naki,yanzu lokacin zaɓene" "ummah da kikace zakuyi abunku ku kaɗai ba yara na hanaki? plz allow me enjoy my self" tama kashe wayar gabaɗaya khalisat kallonta tayi shirya zamuje shopping "saikin dawo ive abdominal disturbance"ayyah sorry kinsha magani kuwa,kamr banga kinshaba" "Ya zaayi ki gani tunda kin aro ɗacin rai my aminiya u changed" murmushin yaqe tayi "hmm kamawa takeyi friend" daga nan ta faɗa bathroom *** cikin awanni uku kowa na gidan ya gama firfita duk akan idanun Excallency zuciyarsa na suya da ɗabiun uwargidansa,saidai shiru baiga fitowar khalisah ba,hakan ya basa damar tafiya ɗakinsu ko sa sha soyayyarsu a sirrance... Itakam khalisat wankanta na wani material les ta harɗe a falon suna waya da aunty habiba ,complain take mata akan halinda take ciki a gidan,saidai bata faɗa mata cewar umma ta nemeta da lalata ba,haquri ta bata tana encouraging ɗinta akan ta cigaba da nuna masa real soyayya ,karta damu "Anty inajin tsoron ranan da saudah zata gane... "shiru sakamakon door bell da ta jiyo ,a sanyaye tace yes come in Fuskarsa fal fara'a ya shigo ɗakin "My cuddle pet,u look gorgeous👌" sa hannu tayi ta rufe fuskarta "congratulations My champ" "Ba wani nan saida nazo kika tuna your husband become a president" A baɗini ta raya god forbid amma a zahiri sai ta daɗa narkewa cikin kujeran da take "Sorry my🥰" "aike bakya laifi ,koma kinyi dana kalleki to na huce,darling ,amma fa wannan wankan yayi,so nike ki tabbatar mun don ni akayishi" ya faɗa yina saita camera ɗinta yina mata short video,hannunta takai baki tana dariya tana ɗan cije yatsarta .cikin rashin sani tanacan tana dariyar shashanci ya raɓo ya ɗaukesu tare ,daidai a ɗago sun haɗa ido fuskarta fal far'a irin na riqaqqun masoyannan ,sosai sukayi kyau da hanzari ya fara posta su a shafikansa na sada zumunta a twitter kawai rubutawa yayi "My upcoming blossom🌷" A whatsapp kuwa ya ɗaura a status ,sanna ya rubuta a qasan videon "🌹Charming vampire ,shows a special tnk to her lover's fans🌹" aikuwa cikin sakwanni mutane ɗururu suka fara gani suna repost🥴 [8/19, 13:32] Bamalli: *JNS 3* ✍️41-45 Ƙarfe goma na safen washegari a fada yayi mun,wani sanyi da nishaɗi yike hudani,yeah dole in nishaɗi,duk tsaurin gidanmu,bai kai gidan excellency ba tunda bamai takuramun da baran soyayyarsa sashen ummah na na fara shiga saidai na tsinceta acan ƙuryar bed tana sharar ƙwalla iya tashin hankali ,hankalina ya tashi,da sauri nazo na rungumeta ina girgzata "Nanneh lafiya,me yafaru,waya mutu?" Falla mun wata almuran mari tayi,Da saida bakina ya fashe kafin ta miƙe tana ƙanƙance ido "Kin cuci kankine khalisah,gigi da rawan kanki ya jefaki a matsala,finally ina miki murna da sabuwar rayuwar da zaki shiga auren mai mata mai matar ma kishiryar sa'ar uwarki,u're very sorry" Da sauri tayi hanyar fita ni kuma na rarrafa da gudu na riƙo ƙafarta "Nanneh am sorry,wllh bada sanina ya ɗauki videon ba kuma bansan ya akayi,yayi trending ba,allah ya sani na tsani auren me kishiya tun daga labarinki,bare kuma kishiyar irin ummah,wllh banyi abu kai tsaye ba face saida shawaran aunty habiba...amma ki gafartamin karki juyamn baya kmr yanda ya khalid ke fushi dani,kece kaɗai wanda zan runguma,inji sanyi a ƙirjina in futar da damuwata inji sanyi a raina plzxx Tausayin ɗa da mahaifine ya rinjayi gimbiya diyanah,da sauri ta kamota ta ɗagota sama ta rungume ta "Ya isah hakan nasan tarbiyyanki Magajiya saidai mai marataba yayi fushi sosai har ma ya zartar da hukunci mai tsauri,saboda yace bashi yiwuwa matsayinki na magajiyar wannan masarautar ana ganin vid. ɗinki da wani namiji ko waye ko shi a wajenki, a don hakan ne ya yanke hukuncin aurar dake ga president ranar jumu'a mai zuwa ,da baki zoba da saidai labarin ɗaurin aurenki ya riskeki,kinga kuwa dole ina cikin tashin hankali" Tunda ta fara magana na sandare nayi suman tsaye,dix is impossible ,sai kace wnda ake neman kai da ita ,ko kuwa na aikata wani abun ashsha ? "Nanneh to ke kuma ba wani taimako da zaki yimun a fasa ,don fa gaskiya bana sonshi,hmmm impact ban fara planning ɗin auren tsoho ba bare me kishiya ba, kishiyarma irin wannan matar" "JAFFAL ƙalam khalisah ,mai martaba ya zartar da hukunci saidai kawai kiyi haƙuri don babu mai canja masa magana,as for now koni ya daina magana dani,kuma yasa an fara shelanta ɗaurin auren gari gari ƙasa ƙasa ,ai shi excellencyn ya sani" Zamewa nayi na samu dandaɓayar tiles na zauna daɓar cikin mugun tashin hankali... ...Sallamar anty farida ya sani ɗagowa na kashe ƙofar da ido,ina shirin inji da wanne ta zo "Khalisah ni na fara nemarwa mijina aurenki kafin excellency tabbas,amma saboda kwaɗayin gidan mulki kika zaɓi zama gidan bala'i ,gidn alfasha gidan da Allah ke fushi dashi fiyeda gidan da mukai repenting completely wa ubangiji ,nagode da tukwuicin ƙaunar da na maki...kizo ga yusuf can zai magana dake" "Anty farida bazan je ɗinba,duk ke kika jefa rayuwata cikin masifa,kinzo kina wani cewa ƙauna,ƙauno matooo...ni kaɗaice mace a duniya ki nemar masa wata mana ko sai lale ni...ni dai ?" Lokacin tuni nenneh tabar ɗakin don bazata juri jin kwamacalan nan ba,ai da magajiya ta auri yusuf gwara ta auri Ahmad sau dubu maliyan tunda matarsa bata da matsala na zahiri,ita kuwa wannan fa?Tuba mai kyau ake mata fata amma ana gudun gushewar hankali da zafin kishi *** Dr. khalid kuwa shi a zahiri yafi yusuf shiga tasshin hankali amma ganin halin da yusuf ke ciki ya sashi daure damuwarsa don neman lafyar yusuf ,tunda dai tun akan abunda ya faru a baya yusuf ya zama mariri kullum cuta ,kwatsam saiga wannan ,saidai zaifi son khalisah ta aureshi fiyeda dukkan su,amma bai san stand ɗin khalisan ba sosai yike rarrshinsa da basa reassuring talk A haka saƙon maimartaba ya riskesu kan dukkan gidan a haɗu a fadarsa na cikin gida... minti kaɗan duk suka hallara ,very obvious harda Ahmad shugaban ƙasa of few days kowa zuwa yayi ya zazzauna kowanne ka kalla fuskarsa ƙunshe yikecda zallan tashin hankali da taraddadin makomar soyayyarsa ciki kuwa harda khalid ɗan karere da ba'a san da zamar sa ba Bayan buɗe taro da addu'a mai martaba ya bada haƙurin kiran gaggawar da yayima ɗaukacin jama'ar wajen ,sakamakon kowa barin aikinsa da yayi yazo daga nan ya ɗaura da kallon sashen mata yina magana cikin tsananin fushi,bayan ya gama yin nasiha mai ratsa zuciya yina kafo nassi da hujjan ayoyin allah ,duk akan haƙuri,tawakkali da dogaro da ƙaddaran Allah in ta ratso daga bisani ya ɗaura da kiran sunana "MAGAJIYA" Firgit na ɗago kaina ina kallonsa ,kafin in duƙar da kaina da sauri cikin ladabi "A jiya na yanke hukuncin ba dake ga Ahmadu, gashi a zaune yina jina,ki sani baa san masarauta da magana biyuba,saidai zanyi hakan ne don samun sasanci a tsakanin yusuf da ahmadun ,bawai don ke son zuciyarki ba....A zahiri kowannansu ya fito da niyyar aurenki ,kuma ya cancanta ,saidai ga zaɓi na baki ki fitarda gwaninki guda ɗaya bawai don ɗayan ya gazaba nikuma a jibi jumu'a inshaallah zaa ɗaura maki aure dashi....!!" Wani rugugin tashin hankaline ya riskeni nan take,a zahiri banson dukkansu ,to wa zan kama? Saidai nafi jin yusuf akan ahmed saboda shi yusuf bayi haihuwa kuma matarsa ta soni a baya kuma tazo cikin fishi tana ƙara jaddadamin roƙonta in auri mijinta...saidai nanneh na lura bata so...a ɓari guda kuma ummah bata taɓa sona ba gata ƴar maɗigo,muna wannan takun saƙar ga ƴarsu aminiyata to wa zan zaɓa...? Wani tsawa da mai martaba ya,dokamun shi ya sakani dawowa a sens ɗina "Waye zaɓinki...?" Bakina ne ya fara rawa,kafin khalid yayi saurin ɗago kai ya ɗaga hannu alamar neman izini "Ranku shi daɗe a bani dama in je muyi shawara da ita" Jinjina masa kai kurum yayi a yayinda bugun zuciyar kowannensu ya daɗu Zumbur na miƙe na fita,ina haɗa ido dashi kawai na kece da kuka na faɗa ƙirjinsa "Yaya ka ceceni banason su duka" Shafa mun gadon bayana yayi cikin,sigar rarrashi "Ya isa haka nan lovely,calm down komai yinada mafita....kinsan shawaran da zan baki? " Girgiza kai nayi da sauri "KI ZAƁENI MATSAYIN MIJINKI....Nikuma nayi alƙawarin sakaki cikin tabbataccen farin ciki,ni jininkine ya kike ganin soyyayar jini ya haɗe da ƙaunar ma'aurata? " Fizge kaina nayi ina masa wani irin kallo na kasan kuwa abunda kake cewa? "Yaya ba mafita kabani ba tension kake neman ƙaramun ,to inyi yaya da Anty habiba ,bayan ɗumbin ƙauna da take gwadamun butulcin da zan mata kenan?" "Aah fa ki saurareni khalisah kasantuwar shaƙuwarku da habiba shine ya ƙaramun azaman son aurenki,habiba nasan za tayi farin ciki da hakan" fUUU na koma ɗakin taron yina kiran sunana ban sauraresa ba "NIKAM nashiga uku,cikin maza uku masu mata uku,wane zan zaaɓa???..." "Ranku ya daɗe,A sakamakon biyayyawa maganarku na zaɓi.........." *SLM,SISTER INADA TAMBAYANE...yawwa sister don Allah karki ɗaukeni da wata manufa,na daɗe ina fama da wannan matsalar to Albarkacin wannan littafin ne,shiyasa nayi tambayar,plz karki ɗaukeni da,wata manufa wallh sis tunda nike da mijina shekaranmu biyu da aure da yaro 1,ban taɓa jin daɗin mijina ba lokacin sex,ni irin wannan abunda akeji lkcn sex ni duk banaji kawai dai in muna ƴan wasanni nikanji har in kawo,amma in ya shiga banjin komai,plz ki bani shawara,Allah yasa zan samu* _Ayyah bkomai ai neman sanine,to a gaskiyar batu shaawa kala kalace_ _akwai mace mai ƙaƙƙarfan shaawa ita ko muryan nmj taji yina iya tado mata feelings_ _akwai me matsakaiciya ,wannan sai namiji kamar ya taɓeta ,ko ta musayan dirty talk_ _sannan akwai mai sassauƙa,ita wannan shaawarta nada nisa,wannan halittace_ _saidai ki gane weak point ɗinki ,misali wata in ana sha mata nono ne zataji muguwar feeling_ _wata in ana shan gabanta,wannan dolene_ _to amma inkinsan weak point ɗinki kisa yina dinga miki wasa a wajen,shaawarki me dogon zangone,ta yuwu ba yi taso makine har yayi release ko kuma_ _kinada ƙarancin shaawa kin samu gamsuwa tun wajen,wasanni_ _amma a maganar gaskiya in 🍌ta shiga cikin hq munfi maxan jin daɗi ,don sukance misali kmr kita cotton bud ne kina susan kunne,for sure kunnen kejin daɗi da yawa fiyeda cotton bud ɗin_ _so kwatankwacin hakan ne misalin vg da 🍌,saidai zan iya baki shawaran shan magungunan ƙarin niima,kamar su haɗin aya da dabino ,zuma dadai sauransu_ _sannan ki guji over tight,i mean matsi mai wahalarwa,wannan ba burgewa bane,amma fa bance ki saki gabaɗaya,kizama kmr get ba😂 rational behind shine matsattsen waje yina dakusar da shaawar mace da namiji,shine sai kiga nmj har 🍌 ɗinsa kiga ƙarfin kumburanta na sanyi ,saboda wuya gurin saduwa_ _so in short know your weak point then tackle your problems_ [8/19, 13:32] Bamalli: *JNS 3* ✍️31 - 35 Kanga mata yanda short videon nasu ya fara trending yayi a tsorace ta waro ido ƙirjinta na dukan tara tara "my baka tsoron ummah ko wasu su gani?" ta faɗa fuskarta da alamun ɓacin rai kaɗan dukda tayi iya ƙoƙarinta don ta danne "You love me,and i too i loved u ,to meye na ɓoyewa bayan i planned to be mine inshaallh ranar rantsarwa a ɗakin amaryata xan kwana,hmmm ina tunanin ya farincikna a wannan ranar zata kasance" A Take ranta ya ƙara kaiwa ƙololuwa wajen ɓaci "Thats wonderful,amma dai ina fatan ba nice amaryanba,don maganar gaskiya har yanzu kallon uba nike maka ba mijiba...kai ina ma !to da wani idon zan kalli saudah kenan? beside PA ɗinka ma sona yikeyi kuma shi yafi cancanta da ya zama mijina ba kaiba ,a gaskiya am sorry to say bana sonka abbah is just pretending ne bansan zaka ɗauki lamarin so serious haka ba" wani gauron numfashi ya aje ofcourse yes ransa ya sosu amma sai ya wani maze tamkar beji komai ba "Still zan baki dama babynah,nasan tsoro da zullumin matar nan da you so called her ummah kikeyi,bari in cire maki tsoronta be wise ki ɗauka yanzu ta tashi a ummanki ta koma abokiyar zamanki,so na haramta maki kiranta ummah be calling her aunty" miƙewa tayi tsam ta riƙe ƙugu don ta lura saita biyo masa ta bayan gida zasuyi daidai "Abbah maganan gaskiya kayi haƙuri banason ka zuƙemun ƙuruciyata ,yaro matashi nikeso gaskiya ba wnda yikeda shekarun zama ubana ba" "waya faɗa maki niɗin tsohone? auren wuri akayimun ,kuma sai ƙaddarar zama shugaba yahau kaina,amma am just 45 ynx nike shekaruna na matashi... ki tausaya mun khalisah allah ya jarabceni da tsananin ƙaunarki tun ranar da natsinceki,na fifita soyayyarki fiye da soyayyar ɗiyata saudah a raina ,na ƙarad da lissafin rayuwata wajen tunanin yanda zan mallakeki matsayin mata sbd banason kiyi kukan rashin iyaye koda kin girma, da ƙaddaran rabuwarmu tazo saina samu kaina cikin ɗimuwa na kasa controlling mind ɗina in yarda na rasaki ,na daɗe ina mafarki da tunanin hangomu a cikin lemar ma'aurata tun bansan zan samekiba...in baki saniba ki sani ummanku ganin halin da na shiga akan soyayarki yasa tayimun alkawarin bani daman auranki in har aka ganki,zan tuna mata alqawarin tad fadaon maki,hakan ne ko kya gamsu a soyayya ta,amma still zan baki dama kiyi tunani ,plz dont decide on no! be wise darling" Yatsarta takai baki sam bazata iya ja'inja dashiba,hasalima tausayi ya soma bata ace mutum har mutum ga kyau ,naira ga mulki ya haukace akan soyayyar jinjira kamarta...yina qarar da lokutansa masu tsada wajen son gamsar da ita ta amshi soyayyarsa? lallai ta yarda so makaho ne! Motsa laɓɓanta tayi da ƙyar "To shikenan Zanyi tunanin amma plz inason gobe zan wuce gida" "Shikenan zan bada umurnin haɗo maki tsarabar da zakije masu dashi,fatana dai allah yasa ba kinyi amfani da damar tserema soyayata bane" "karka damu mai girma trust me" "kullum inacikin yarda dakene darling" daga nan ya buɗe ƙofar ya futa yina watsomin kintatsen murmushi shiru nayi na tafi duniyar tunani,ban amkaraba saidai naji tsuwwan wayata yina neman ɗauki. saida gabana ya faɗi ganin kiran nanneh wacce tun bayan tahowata bata taɓa kirana ba sai yau saidai ni inkira in gaisheta,a sanyaye na ɗaga wayar da "Assalamu alaikum" "khalisah " dam gabana ya faɗi ,wanda a take yasa hantar cikina rawa ban dawo hayyacina ba naji takuma kiran sunana "Khalisah" a tsorace na amsa da "Na'am " kafin na toshe bakina da sauri sakamakon wani irin kuka da ya taho mun da bansan dalilinsa ba. "Khalisah kinacikn hankalinki kuwa? Mune zaki ɓatawa sunan masarauta matsayin ki na Magajiayan wannan masarautan?" Girgiza kai na shigayi uwa kutu na kasa bata amsa "Da ke ninke magana fa " "uhm uhm nenneh " "yayi maki kyau" kurum tace ta datse kiran ban dawo hayyacina ba kuma saiga kiran ya khalid,zullumi da tsorone ya shigeni,bansan sanda na kasa ɗaukar wayarba haka ta ƙarashi ringing ta katse ,amma tana mutuwa wani kiran ya shigo ** A wajen party kuwa ,tunda ummah wato frst lady tagabatar da speech na godiya da ya kamata tayi waje ya hautsine da rawa da sowa ,hasken wajen yina canja launi daga ja xuwa blue da green ,ko ina a wajen yyi duhu hasken fitillun kaɗai ke haska wajen... masu kula da jama'an sai bawa kowa choice ɗinsa akeyi tundaga wine ,cofee da sauransu ,sam wajen baiyi kalan shigowar ɗan tarbiyya ba ,rukunin ƴan iska kuwa gungu gungu ,dandalin shisha kuwa ba a magana ,banda mazinata dake faman romancing junansu in public,ƴan rawa masu neman abokin tayawa na shiga steps ɗin cikin half naked shiga suna karkaɗa body,ƙosassun mata irinsu ummah sai haɗa masu connection da ƴan matan akeyi suna sulalewa suna shigewa ɗakunan da suka tanada don hakan ummah kam jan gefe tayi tana kallon tsala tsalan ƴanmatan gabaɗaya feeling ɗinta yakai sama ba abunda takeso illah su keɓe da wata. Hajia baraka ne tayi mata tayin wani yaro saidai a take anan tayi rejecting,itabata harka da maza matan dai. Aikuwa cikin abunda baikai 30mins ba zai ga ƴan mata ajin farko su uku ankai mata ɗaki,A Gadarance ta miƙe ta nufi special room ɗinta,inda aka kai yaran. Tana barin wajen suka ɗauke hasken wajen a take ƴan mata suka hau ihu suna kunna touchyn wayoyinsu,A take samari suka kukkutsa filin rawan suna matse budurwa a tsakanin cinyoyinsu suna wani irin rawa amma a zahiri suna tokara masu joy stick ɗinsune atake wasu suka bada kai ,wasu kuma suka hargitse da ihu alamun tirjiya mazan na tumbulan nono ta ƙarfi ,a yayinda wasu ke cusa hannu cikin wandon matan bayan sun matsesu a loko FAL aka dawo da wutar ,zokaga yanda gardi ke ƙwaƙulan kwartuwa ,waje ya zama matattaran fasadi,aikuwa wainda sukaso janyewa ganin hakan ana ƙara kashe fitillun suma suka ɗauki sowa suka caccafki rabonsu.... A Ɗakin da her excellency take kuwa.... [8/19, 13:32] Bamalli: *JNS 3* ✍️36 - 40 ƴam matane zazzaune cikin nude kamanni ,tana shigowa suka taso da gudu kowacce tana karkaɗa jiki cikin son nuna mata kalar baiwarsu,wani nishaɗine ya rufeta ,cikin gadara ta fara takowa tana wani basarwa a dole ga matar shugaban ƙasa ,samun waje tayi ta zauna ,kafin ta sa dukkansu su fita daga bedroom ɗin suna shigowa,ɗaya bayan ɗaya suna nuna mata structure ɗinsu,kowacce ta shigo haka zakiga ta boƙare tana karaɗa ɗuwawuka kamar meyin step dance...itakuwa sai zama tayi ta hakimce tana lallatsa wayarta saita mulo sannan zata ɗago a wulaƙance zata yi masu nuni da waya alamun su fita hakan nan,Haka wacce ta shigo zata fita wata ta shigo wani tudu wani gangare ta faɗa whatsapp ɗin mijinta tana ganin short videon da ya ɗaura a status wani razananniyar ƙara ta saki ,ta sunkuci clutch bag ɗinta ta fito da gudu ,tana kiran guades ɗinta suzo su wuce da ita gida sambatu takeyi "nine zakuci amanata? zan ci maku zarafine dukkanku a wannan karon zan nuna maku Asalin kalata Suna shigowa gidan bata bari driver ya daidaita parking ba bare a buɗe mata murfin motar tayo waje ,ta bar ƙofar a buɗe tundaga bakin ƙofar shiga main parlourn ta shigo tana harshe kamar karya tana ƙwalla kiran sunayensu Nikam a hankali na ɗauki kiran ya khalid ɗin "hello yaya..." Faɗani da faɗa yayi "Are you into your sense khalisat?....Ahhhh you mad,khalisat ki rasa wanda zaki bari yayi dating dinki sai babanki?so listen na baki daga nan zuwa awa 24 ki dawo gida kafin mai martaba ya ji abunda ke faruwa,wannan umurni ne" sauke ajiyar numfashi nayi hankali "yaya wai meke faruwa ne?me nayi maku" "kincika er rainin hankali bakida laifi wato baki ma san me kikayi ba ko? To ki cigaba da vid da mutumin nan kusan sa'an mai martaba,ke banda doɗewar basira ina ke,ina wannan tsohon,kizo gamasu sonki ki aura kinabin maganar habiba? "Yaya to inkuma ina sonshi fa..." maganarta ne ya maqale sakamakon banko kofar da akayi,daganan ta fara jin saukar ruwan masifa Da sauri tamike,za tayi magana abbah ya shigo "Zo ki fita maras lissafi ,ina ke ina fada da sa'ar erki" "bazan fitaba mugu ,munatare tun bakada komai sai yanzu daga samun mulki har zaka juyamun baya,to wallahi baka isa ba ,indai ina raye saina tabbatar maka baka auri khalisa ba ,gwarama ka canja lale" Gyaran murya nayi da saida nayi drawing,attention dinsu,cikin kissa da muryar shagwababbun yara na furta "my romio" ba itaba shi kansa saida gabansa ya fadi Turo baki nayi na cigaba da karairaya ina yi kamar zan fadi "My kaifa kace kana sona ,sannan ka bani labarin soyauyar da kakemun tun ina jaririya ,to kodon wannan bazai darsawa zuciyata mashahurin kaunarka ba? my inaso in maka kyakyawar albishir a yau gaban ummah da dakin nan su zama shaidar cewar ina mahaukacin sonka,plz na qagauta ai bikinmu abbah" murmushi ya sake ya sa hannu ya rufe fuskarsa🙈wai alamar kunya "kai kai kai ƙuruciya my baby ba hankali ,ai wannan maganar da ni dake ya dace ba agaban hajiya ba" daganan ya juya ya kalli ummah "hajiya kinajina da ƴarki ko ,daw annan abun yaci ki gane wauta na walagigi dasu muje kurum" ya kamo kafadarta zo muje hajiyata zo muje.... Hajiya da ta shanya baki tsananin mamakina,binsa tayi zar yana bude kofar ya futa itakuma ta dawo da sauri ta rufo kofar "Da ni kike wasan ,yau koni koke,ke ƙaramar karuwace" to dama hajiya ina zaki haɗa ,ai bai kamata in maki butulci ba ,zo ki damƙa ,na dama kikeso ko na hagu" Na faɗa ina girgiza mata cikakkun ƙirjina kukan kura tayi zata cafkeni t buga da bango "wallahi yau saina kasheki" "zaki iya"na bata amsa ina turo mata baki cikin tsananin raini . Shikuwa daga waje dukan kofar yikeyi fadi yike "hajiya karki tabar masu ƴar mutane zaki saka danginki a uku,nifa bbu ruwana" fizgoni ta nemi yi da sauri na zille nayo bakin kofa saida na manna bakina a ƙofa sannan na ƙwalla ƙaran kissa "Wayyo allah na ummah ta cafkar mun nonuwa don allah ki bari na faɗa maki ban iya ba bana so...wayyo abbah" zaro ido tayi ta riqe baki,jikinta na rawa"dama ke masharranciya ce? gaskiya kishi dake bala'ine" gwalo nayi mata murya kasa kasa nace "karyane baki nemeni kwanakiba,ai inanan da recording ɗin komai kota kwana" Sannan na daddage na qwalla qara "wayyo abbah ta cigaba fa" fizgoni tayi ta jefar ,sannan ta balle kofa,daidai ya doki kofar yina cewa "wallahi ke bakida mitunci ko,karki bari in dakko master key?" fitowa tayi tana haki "My excellency ,wannan yarinyar makirace sharri tayi mun" kautar da ita yayi ya shigewarsa ɗakin ina ganinsa na fashe da kuka"abbah ni dai a maidani gida don allah na rokeka🙏" na gurfana gwuiwoyinta a qasa tana sharce hawaye. ruɗewa yayi iya ruɗewa ,bakinsa har rawa yikeyi "ya isah yanzun nan zaki tafi gida...me tayi maki faɗa mun. "nidai na yafe mata kawai a kaini gida" fitowa yayi ya ballara mata harara ,itakuma tana tafa hannu tana "excellency,ka tsaya kaji wallahi sharri take mun tsaya kaji yanda akayi" ko kallonta beyiba ya wuce don kiran wanda zai wuce dani gida Oum Aphnan✍️ [8/19, 13:34] Bamalli: *JNS 3* ✍️41-45 Ƙarfe goma na safen washegari a fada yayi mun,wani sanyi da nishaɗi yike hudani,yeah dole in nishaɗi,duk tsaurin gidanmu,bai kai gidan excellency ba tunda bamai takuramun da baran soyayyarsa sashen ummah na na fara shiga saidai na tsinceta acan ƙuryar bed tana sharar ƙwalla iya tashin hankali ,hankalina ya tashi,da sauri nazo na rungumeta ina girgzata "Nanneh lafiya,me yafaru,waya mutu?" Falla mun wata almuran mari tayi,Da saida bakina ya fashe kafin ta miƙe tana ƙanƙance ido "Kin cuci kankine khalisah,gigi da rawan kanki ya jefaki a matsala,finally ina miki murna da sabuwar rayuwar da zaki shiga auren mai mata mai matar ma kishiryar sa'ar uwarki,u're very sorry" Da sauri tayi hanyar fita ni kuma na rarrafa da gudu na riƙo ƙafarta "Nanneh am sorry,wllh bada sanina ya ɗauki videon ba kuma bansan ya akayi,yayi trending ba,allah ya sani na tsani auren me kishiya tun daga labarinki,bare kuma kishiyar irin ummah,wllh banyi abu kai tsaye ba face saida shawaran aunty habiba...amma ki gafartamin karki juyamn baya kmr yanda ya khalid ke fushi dani,kece kaɗai wanda zan runguma,inji sanyi a ƙirjina in futar da damuwata inji sanyi a raina plzxx Tausayin ɗa da mahaifine ya rinjayi gimbiya diyanah,da sauri ta kamota ta ɗagota sama ta rungume ta "Ya isah hakan nasan tarbiyyanki Magajiya saidai mai marataba yayi fushi sosai har ma ya zartar da hukunci mai tsauri,saboda yace bashi yiwuwa matsayinki na magajiyar wannan masarautar ana ganin vid. ɗinki da wani namiji ko waye ko shi a wajenki, a don hakan ne ya yanke hukuncin aurar dake ga president ranar jumu'a mai zuwa ,da baki zoba da saidai labarin ɗaurin aurenki ya riskeki,kinga kuwa dole ina cikin tashin hankali" Tunda ta fara magana na sandare nayi suman tsaye,dix is impossible ,sai kace wnda ake neman kai da ita ,ko kuwa na aikata wani abun ashsha ? "Nanneh to ke kuma ba wani taimako da zaki yimun a fasa ,don fa gaskiya bana sonshi,hmmm impact ban fara planning ɗin auren tsoho ba bare me kishiya ba, kishiyarma irin wannan matar" "JAFFAL ƙalam khalisah ,mai martaba ya zartar da hukunci saidai kawai kiyi haƙuri don babu mai canja masa magana,as for now koni ya daina magana dani,kuma yasa an fara shelanta ɗaurin auren gari gari ƙasa ƙasa ,ai shi excellencyn ya sani" Zamewa nayi na samu dandaɓayar tiles na zauna daɓar cikin mugun tashin hankali... ...Sallamar anty farida ya sani ɗagowa na kashe ƙofar da ido,ina shirin inji da wanne ta zo "Khalisah ni na fara nemarwa mijina aurenki kafin excellency tabbas,amma saboda kwaɗayin gidan mulki kika zaɓi zama gidan bala'i ,gidn alfasha gidan da Allah ke fushi dashi fiyeda gidan da mukai repenting completely wa ubangiji ,nagode da tukwuicin ƙaunar da na maki...kizo ga yusuf can zai magana dake" "Anty farida bazan je ɗinba,duk ke kika jefa rayuwata cikin masifa,kinzo kina wani cewa ƙauna,ƙauno matooo...ni kaɗaice mace a duniya ki nemar masa wata mana ko sai lale ni...ni dai ?" Lokacin tuni nenneh tabar ɗakin don bazata juri jin kwamacalan nan ba,ai da magajiya ta auri yusuf gwara ta auri Ahmad sau dubu maliyan tunda matarsa bata da matsala na zahiri,ita kuwa wannan fa?Tuba mai kyau ake mata fata amma ana gudun gushewar hankali da zafin kishi *** Dr. khalid kuwa shi a zahiri yafi yusuf shiga tasshin hankali amma ganin halin da yusuf ke ciki ya sashi daure damuwarsa don neman lafyar yusuf ,tunda dai tun akan abunda ya faru a baya yusuf ya zama mariri kullum cuta ,kwatsam saiga wannan ,saidai zaifi son khalisah ta aureshi fiyeda dukkan su,amma bai san stand ɗin khalisan ba sosai yike rarrshinsa da basa reassuring talk A haka saƙon maimartaba ya riskesu kan dukkan gidan a haɗu a fadarsa na cikin gida... minti kaɗan duk suka hallara ,very obvious harda Ahmad shugaban ƙasa of few days kowa zuwa yayi ya zazzauna kowanne ka kalla fuskarsa ƙunshe yikecda zallan tashin hankali da taraddadin makomar soyayyarsa ciki kuwa harda khalid ɗan karere da ba'a san da zamar sa ba Bayan buɗe taro da addu'a mai martaba ya bada haƙurin kiran gaggawar da yayima ɗaukacin jama'ar wajen ,sakamakon kowa barin aikinsa da yayi yazo daga nan ya ɗaura da kallon sashen mata yina magana cikin tsananin fushi,bayan ya gama yin nasiha mai ratsa zuciya yina kafo nassi da hujjan ayoyin allah ,duk akan haƙuri,tawakkali da dogaro da ƙaddaran Allah in ta ratso daga bisani ya ɗaura da kiran sunana "MAGAJIYA" Firgit na ɗago kaina ina kallonsa ,kafin in duƙar da kaina da sauri cikin ladabi "A jiya na yanke hukuncin ba dake ga Ahmadu, gashi a zaune yina jina,ki sani baa san masarauta da magana biyuba,saidai zanyi hakan ne don samun sasanci a tsakanin yusuf da ahmadun ,bawai don ke son zuciyarki ba....A zahiri kowannansu ya fito da niyyar aurenki ,kuma ya cancanta ,saidai ga zaɓi na baki ki fitarda gwaninki guda ɗaya bawai don ɗayan ya gazaba nikuma a jibi jumu'a inshaallah zaa ɗaura maki aure dashi....!!" Wani rugugin tashin hankaline ya riskeni nan take,a zahiri banson dukkansu ,to wa zan kama? Saidai nafi jin yusuf akan ahmed saboda shi yusuf bayi haihuwa kuma matarsa ta soni a baya kuma tazo cikin fishi tana ƙara jaddadamin roƙonta in auri mijinta...saidai nanneh na lura bata so...a ɓari guda kuma ummah bata taɓa sona ba gata ƴar maɗigo,muna wannan takun saƙar ga ƴarsu aminiyata to wa zan zaɓa...? Wani tsawa da mai martaba ya,dokamun shi ya sakani dawowa a sens ɗina "Waye zaɓinki...?" Bakina ne ya fara rawa,kafin khalid yayi saurin ɗago kai ya ɗaga hannu alamar neman izini "Ranku shi daɗe a bani dama in je muyi shawara da ita" Jinjina masa kai kurum yayi a yayinda bugun zuciyar kowannensu ya daɗu Zumbur na miƙe na fita,ina haɗa ido dashi kawai na kece da kuka na faɗa ƙirjinsa "Yaya ka ceceni banason su duka" Shafa mun gadon bayana yayi cikin,sigar rarrashi "Ya isa haka nan lovely,calm down komai yinada mafita....kinsan shawaran da zan baki? " Girgiza kai nayi da sauri "KI ZAƁENI MATSAYIN MIJINKI....Nikuma nayi alƙawarin sakaki cikin tabbataccen farin ciki,ni jininkine ya kike ganin soyyayar jini ya haɗe da ƙaunar ma'aurata? " Fizge kaina nayi ina masa wani irin kallo na kasan kuwa abunda kake cewa? "Yaya ba mafita kabani ba tension kake neman ƙaramun ,to inyi yaya da Anty habiba ,bayan ɗumbin ƙauna da take gwadamun butulcin da zan mata kenan?" "Aah fa ki saurareni khalisah kasantuwar shaƙuwarku da habiba shine ya ƙaramun azaman son aurenki,habiba nasan za tayi farin ciki da hakan" fUUU na koma ɗakin taron yina kiran sunana ban sauraresa ba "NIKAM nashiga uku,cikin maza uku masu mata uku,wane zan zaaɓa???..." "Ranku ya daɗe,A sakamakon biyayyawa maganarku na zaɓi.........." *SLM,SISTER INADA TAMBAYANE...yawwa sister don Allah karki ɗaukeni da wata manufa,na daɗe ina fama da wannan matsalar to Albarkacin wannan littafin ne,shiyasa nayi tambayar,plz karki ɗaukeni da,wata manufa wallh sis tunda nike da mijina shekaranmu biyu da aure da yaro 1,ban taɓa jin daɗin mijina ba lokacin sex,ni irin wannan abunda akeji lkcn sex ni duk banaji kawai dai in muna ƴan wasanni nikanji har in kawo,amma in ya shiga banjin komai,plz ki bani shawara,Allah yasa zan samu* _Ayyah bkomai ai neman sanine,to a gaskiyar batu shaawa kala kalace_ _akwai mace mai ƙaƙƙarfan shaawa ita ko muryan nmj taji yina iya tado mata feelings_ _akwai me matsakaiciya ,wannan sai namiji kamar ya taɓeta ,ko ta musayan dirty talk_ _sannan akwai mai sassauƙa,ita wannan shaawarta nada nisa,wannan halittace_ _saidai ki gane weak point ɗinki ,misali wata in ana sha mata nono ne zataji muguwar feeling_ _wata in ana shan gabanta,wannan dolene_ _to amma inkinsan weak point ɗinki kisa yina dinga miki wasa a wajen,shaawarki me dogon zangone,ta yuwu ba yi taso makine har yayi release ko kuma_ _kinada ƙarancin shaawa kin samu gamsuwa tun wajen,wasanni_ _amma a maganar gaskiya in 🍌ta shiga cikin hq munfi maxan jin daɗi ,don sukance misali kmr kita cotton bud ne kina susan kunne,for sure kunnen kejin daɗi da yawa fiyeda cotton bud ɗin_ _so kwatankwacin hakan ne misalin vg da 🍌,saidai zan iya baki shawaran shan magungunan ƙarin niima,kamar su haɗin aya da dabino ,zuma dadai sauransu_ _sannan ki guji over tight,i mean matsi mai wahalarwa,wannan ba burgewa bane,amma fa bance ki saki gabaɗaya,kizama kmr get ba😂 rational behind shine matsattsen waje yina dakusar da shaawar mace da namiji,shine sai kiga nmj har 🍌 ɗinsa kiga ƙarfin kumburanta na sanyi ,saboda wuya gurin saduwa_ _so in short know your weak point then tackle your problems_ [8/19, 13:34] Bamalli: *JNS* 46-50 Na za6i mai martaba da ya fiddamun duk mijin da ya fi ganin dacewarsa dani " Ina fadin hakan na sunkuyar da kai tare da fashewa da kuka maras sauti Mashaalllah...mashaallah...alhmdllh... Allah yayi albarka yasa magajiya ta samu diyoyi na gari da zasuyi mata biyayya fiye da wannan Haka gabadaya wajen ya kaure da surutan mutanen nasa albarka A yayin da zuciyoyin maneman ya cigaba da harbawa farfat cikin tsananin tsoron hukuncin mai martaba "To alhmdllh, kamar dai tun farko na tsayar da bikin ne da alhj ahmadu (excellency) to inshaallah baza'a sauyaba ,sannan,daga yau zuwa jumu'a inshaallah zaa daura aure,Tarewa bayan sati biyu mai zuwa Kabbara wajen ya dauka ,yayinda Yusuf jiri ya fara kwasarsa daga inda yike zaune,hankalinsa yayi rauni ,saidai kawai ya kife kansa yina shar6e tare da sambatu qasa qasa da ba mai iya fahimtarsa sai Dr.Khalid da shima yike cikin mabugan tashin hankali. _" Dama nasan dole za ayi hakan tunda ,shi alhaji ahmadun naku ,ai shugaban qasa ne ,nikuwa kawai mai bashi shawarane na musamman ,don haka dama kowa yasan fada da kwadayin abun duniya ,dole a zalunceni,bakomai nima Allah ka zama gatana,ka yakicemun soyayar daughter a cikin zuciyata ,amin ya rabbil almin"_ A take ya kame kansa wani almurin jiri na fizgarsa . Tausayinsa sosai ya kama Dr. Khalid a take yaji soyayyar gimbiya khalisa ta salume a zuciyarsa ,tausayin PA ya narke cikin qoqon ransa lallai da ita yafi dacewa,da dama da ya hada kai dashi don tayashi don yaqi akan soyayarta saidai jaffal qalam ..... Basuyi auneba saidai suka tsinkayi muryar ahmad cikin tsananin farinciki ,yike jaddada godiyarsa wa daukacin en uwa dangi dama fada baki daya ....daga nan ya cigaba da cewa "A matsayina na surukin wannan masarautar ,a sakamakon karamcin da akayi mani, ya qaramun shaukin kasancewa karimi,da yaba kyauta a don haka,ni Ahmad na baiwa Yusuf Ngwandu wato mai bani shawara na musamman auren d'iyata shalelena aminiyar amaryata khalisa,wato saudah matsayin,mata kuma inshaallah suma mai martaba ,sarki zai 'daura aurensu ranar juma'a tare da namu.... Dafa kafadan Dr.Khalid Yusuf yayi ya mike ya hada hannunsa alamar jinjina da godiya da sauri yayi hanyar fita qofar taron ,itama matarsa ,farida ta bisa da sauri ,ta kamosa suka shiga mota.. Ba qarya ita kanta tayi masa baqin cikin rashin khalesah To ya zasuyi qaddara ta riga fat *** Taro na watsewa ya fada helicoptern da yazo a ciki,sannan ya d'aga wayarsa ,missed calls din matarsa ya fara karo dasu A take ya saki murmushi,lallai da ita zan fara sharing farincikina ,nasan zata tayani murnar nasarana " My excellency " "Uwargidata ,kuma first ladyn Nigeria ,a nan kusa" "Wow kasakani nishad'i mijina,da kana kusa da nayi maka kyautar lafiayye,kuma zazzafan kiss" "Karki damu koyanzu na gamsu da zumudin zuciyarki,hajiyata ,abun tarairayar farincikin gidana..." "My excellency kana cikin tsananin farincikin da ,da ace ba atabbatar maka da cewar ka zama president ba da tabbas na canka min lashe wannan kujeran ne..." "Qwarai ina cikin farin cikin da yafi na samun kujeran ma,shiyasa nakira don Ku tayani farinciki, kafin in qaraso..." "...wowohooo mijina ,kullum dama kai me sa'ane don Allah yi gaggawar shafamun wannan qasaitaccen labarin da yasa mijina cikin wannan nishadin?" "...Alhmdllh naje azdajarz kuma na bada auren saudatun ki wa ngwandu PA dina,sannan kuma sarki mai adalci ya bani auren khalisah aure jumma'an nan inshaallah..." Wani qara ta saki ta damfara wayar a qasa hakan ya saka wayar dagargajewa,hakan kuma yayi daidai da shigowar saudah da gudu d'akin Saidai ganin ta tiska wayarta yasa taje gabanta ta tsaya ,ba tare da nuna wani zazzafan kulawa ba tace "lafiya kuwa....me ya sami mahaifina?" *** Rikicin tashin hankali,yawun bakin saudah ne ya sarqe a take tari ya sarqeta sakamakon jin wannan baqin labarin yanzunnan a bakin ummanta,gabadaya sun fada mummunar tashin hankali,ita ummah zullumine gamida fargaban zaman kishi da khalisat ,a yayinda itakuma saudah baqin cikin auran sadakar da aka bayar da ita take yi ga mijin farida ,da ganin idonta taga suna fasikanci da qawarta latifa da ta rasu.... Wani kakkauran ajiyar zuciya tasauke ,takoma da6as ta zauna ,a take wani kauraran hawaye ya sirnano mata Duk yanda ummah taso taji maganarta ,amma ta kasa furta ko kalma 1... [8/19, 13:34] Bamalli: *JNS* 51-55 Ta 6angaren khalisah kuwa ,ana furta an bada ita wa Ahmad sannan an bada saudah wa Yusuf ,a take taji tamkar an zare mata kaso tamanin cikin Dari na damuwarta ,ko banza in auren tsohon ne ,dukkansu tsoffin zasu aura Kazalika bazatayi zaman kishi da uwar aminiyarta ba a gaban idon saudanta,finally baza a hada auren aminiyarta da yaron ja'ira sanata baraka ba,ko yanzu ita alhamdullh tunda aminiyarta ta tsallake wannan bala'in da bata San dashiba. Idonta ya kad'a yayi jajur ,sai safa da marwa take yi ,tama rasa tunanin da zata somayi ,,,,,,,Wani bubuuummmmm🪘🎷taji qarar tashin ganga ,jauje gamida algaita ,suna tashi gamida tunkaro harabar cikin gidan....tsam tayi da ranta ,don sauraran,sanin qasaitaccen bafaden dake shirin shigowa gidan da wannan yammacin. Kirarine maroqan suka farayi suna dukan gangunansu hade da busa farensu ,suna faman wasa gimbuya khalisa .... Qarasawa gaban windonta tayi ,daidai nan jakadiyar gimbiya diyana tazo ta gurfana a gaban ta tana dunqula hannu gamida jinjina mata "Ran jarumata ya dad'e ,matar gwamna tana nan falon ganawa da manyan baqin gimbiya ,ta taho takanas don tayaku murnan aurenki da shugaban qasan mu mai adalci...." A qufule ta waigo ta kalli jakadiyar ,kafin ta taka ta d'age labulen windon yanda zata iya hango tun daga get d'in karshe da zai shigo da kai sasunan cikin gidan,mai dauke da wawakeken haraba ,an masa kawanya da fulawoyi masu kaloli na burgewa da daukan ido....ba bu ko keke bare wani mota a haraban sai fili tahhhtahh iya ganinka ,sakamakon wasu dika dikan garejin motoci dake manne da jikin ginin sasukan ,anan ake ajiye motocin mallakin fadan,don haka komun matsayinka ko muqaminka ,dole ka faka motarka ,A cikin rumfar ajiye motoci na get din farko zuwa na biyu ,kai kuma ka tako a qasa zuwa cikin gidan mamallakan izza! Mulkin kenan Don haka qwarqwar take ganin maroqan cikin tsimman bubbunan rigunansu ,sunyi layi suna zarya a tsakar wajen suna zuba kirari da banbad'anci "Jakadiya bazan samu ganin kowata kalar maceba zuwa wannan lokacin ,ina buqatar in huta" Kiki kaka...Magajiya tai masu burin tsuli,har sun fara lissafa yanda zasu yanyana ko dubu ashirin ashirin ne cikin kudin da matar gomnan zata basu kyauta. Jin still bata futaba yasa ta juyo a qufule "Baba ki fita ko zaman me kikeyi?" "Afuwan ran shalelen masarautan nan ya dade,kiwa girman rawanin mai martaba ,ki je ku gaisa ko na sakwanni gomane ,cikin tsadaddun lokutanki,girmane Allah ya Baku kuna gudunta ,alkawarin Allah kenan bayi bawa Wanda yikeso" Huro hanci tayi ta furzo numfashi mai huci ta baki "Tom naji gani nan tafe" "Godiya muke sarauniyar dudduniya ,a fito lafiya" Haka ta fice tana murna kamar ta taka rawa ,don farin ciki Waigawa ta qarayi tana kallon yanda maroqan ke ware iyakan karfin muryarsu suna waqeta amma tamkar sunsa speaker,jinjina kai tayi,Allah mai iko kowa Allah ya huwace masa hanyar cin abincinsa,ni kuma shikenan magana ta fantsamu zan auri shugaban kasa, anji labarin zuwan matar gwamna wajena ,kamar bata saba zuwa kawo gaisuwa ba ,anzo zaa fitineni da roqo ,ni me Nike dashi? Banda komai sai salatin annabi,ni wallahi gidan sarautar nan akwai ginsa ,hayaniyar yayi yawa Da hakan ta rataya alkyabbarta da ta war6ar akan kujera tun shigowarta,sannan ,ta fito zuwa asalin babbar falonta inda zai fitar da ita sassanda zuwa cikin gidan Kuyanginta na ganin fitowarta sukayi saurin bin bayanta ,suna mata barka da fitowa ,sannan suka d'inguma zuwa inda matar gwamnan take zaune tare da gimbiya diyanah . Gimbiya diyanah na ganin shigowarsu ta mike ta fita itakuma.... [8/19, 13:34] Bamalli: *JNS* 61-65 Yau JUMU'AH ,tun sassafe qaran jiniya da hawa da saukan jirage ya gama rikita garin azdajarz ,ko jariri yasan ana bikin 'ya'yan gata sauda da su'adah ,tun wajen karfe sha d'aya excellency ya shigo garin da danginsa da bakinsa ,shima ya zuwa wannan lokacin PA ya ware ,amma har yau d'aurin aure basu samu zantawa da amarya saudah ba...saidai wannan kyautar dannan haushin yasashi jin sanyi cikin ransa yasan an masa karamci ,ai dole yasan in ya bawa saudah kula khaleesa za tayi farinciki,to ko don hakan ya haqura ,ya rungumi matansa da zuciya 1 Zuwa qarfe biyun rana kuwa ,tun daga kofar gari ake ajiye motoci ana takowa da qafa tamkar idi, saboda Sam bama hanyar wucewar ko keke Sai bayan da aka idar da sallar jumu'ah sannan limamin jumu'an ya daura auren khalisa da Ahmad ,Yusuf da sudha .bisa umurni da yarjewan mai martaba .....bindigan toka ,dogarai suka shiga saki,wannan ya tabbatar da an d'aura daga nan mutane kowa yashiga kokarin kutsawa don samun abun kai rahoto cikin gari Kyauta kam Ahmad yayishi kamar mene, duk in da yabi mutanene fans d'insa ke jansa kowa burinsa ya d'auki photo da mai girma shugaban qasa A tarikhin masarautar azdajarz bata ta6a kar6an mutane a lokaci gudaba kamar haka,daga kowani qusurwa na fad'in duniya ,dukda kasancewar bikin yazo babu shiri ,ko din zumudi da kasancewar sabuntansa na zama shugaban qasa ne ohoooo!... Umman saudah kam itada sanata baraka suna zaune suna kallon komai live ta TV ,ranta na wani irin suya da tafarfasa ,alwashin tarwatsa wannan couples din kuwa tayi su kala da iri,gidan tsit ko tarin quda bakaji Don a na damun ta da kwarafniya zakiga ta fito tace ta sallami mai aiki Gabakuwa take yi da Ahmad jarumi qaqas ,impact tunda ya yi mata albishir din kishiya ta waya har yau basu ga junaba Tadai siya sabon waya ta saka sim dinta ,shima saboda mutanen tane bawai don shiba,amma ko ya kira bata d'agawa,kuma haduwa ta haramta masu shi. Kuka ta fashe wa sanata baraka "shikenan ya kashe ni hajiya, ya kashe ni,ya aikawa zuciyata saqonnin bamabamai biyu a lokaci guda ,na fada maki bayasona ,hajiya ya tsaneni" Shafa bayanta ta ringayi taa rarrashinta tana bata yankin azaban da zata ganawa khalisan in ta shigo ,itakuma saudah ta nuna mata bakomai,tunda duk sonka da Abu sai Allah yayi ,kuma uba shi yikeda iko da d'iyarsa ba itaba "Hajiya kishi da farida ba qaramar hadari bane a rayuwar baby ,da tasan sirrina muka saba qwaqulan juna, daga baya na gujeta..." "....mtsew abun kiyi murna ne,kuma ki yardarwa kanki, baki kai 'yarki gidan me kishiyaba ,tunda kinsan duk er mad'igo bata damu da namiji ba,kuma haka zaki kaita baki tsimataba? Wai inama yarinyar tawa take ,mije daukanta zanyi in barda ita qasarnan a kimtsa mun ita sosai sai dab da tarewa zamu dawo" Ajiyar zuciya ta saki ,sannan ta mike jiri na dibanta suka haura dakin saudan A zaune suka tarda ita akan kayanta baje baje akan gado ,littafai anan takardu a can ,laptop anan ,kan gadon bako tsari,bare kuma filin dakin tunda akayi mata maganar ta daina magana da kowa,ta kashe wayarta,ta daina cin abinci daga ruwa sai lemo Haurawa gadon sanata barakan tayi tana karkauda komai gefe ,ta kamo kafadarta ta tadata zaune,sai sannan taja wani doguwar ajiyar numfashi,kamar ranta zai fita kuma sai ya dawo "Momy sun d'auramun aure dashi ko?" Girgiza mata kai tayi cikin tsananin tausayawa ** Haka Al'amura sukaita faruwa a yayinda gimbiya khalisa ta cire duk damuwa ,saboda ganin yanda damuwarta ke Neman affecting mamanta,saidai ta lashi takobi da d'amarar rashin zaman lafiya da Ahmad bayan anyi aure Da haka gimbiya saratu ta taho qasar da masu gyaran jiki irin na qasarsu ,hakama momy farida(matar PA) ta aiko da mata nijar da zasu had'a gimbiya khalisa har zuwa satin tarewa Sosai ta cirewa ranta wani zafin kishi akan saudah ,don haka tayi ruwa tai makar6iya dukda khalisa ba a hannu ta takeba ,itace tamkar uwa kullum tana zarya tsakanin Dubai ,jiddah zuwa Nigeria,had saida taga komai na d'iyarta ya zama to d pick ,daidai nunawa tsara naira kam yayi kuka a sashen khalisah don kaya ta 6angaren PA kawai to bacin gidane mai part da yawa da an rasa wajen zubawa,bare gana gayya uban tafiya mai martaba Don dole sashen baqi aka hadewa khalisat inkikaga falukanta tamkar fadojin sarauta. *** Mashaallah komai aka sakama rana To la shakka zai zo ,yau gashi shine ranar rtsarwn Ahmad kuma zai tare a gidan gomnati tare da amaryansa da uwargidansa ,sai bayanda aka gama ratsarwa snnan aka kwashi amare da tsakar rana aka danganasu da d'akukansu Bayan yinin biki da sauran shagulgula da akayi na kece raini, a yayinda rantsarwar the amiable president ya tsuma kowa ,akaita nuno first speak d'in shugaban inec dake fad'i na yabawa mai girma shugaban qasa, wato Ahmed bayan an rantsar dashi ,a duk sassan gidan TV a na nuno shi president d'in lokacin da yike schooling yaron da baikai 12years ba yina yawo a surkukin jejika ,kafarsa babu takalmi,ga kayoyi da lalatattun uniform da cukuikuyayyun takardun karatunsa "D'an ba kowa ba ,yau ya zama shugaban kasa,d'an talaka mai yawo ba takalmi ya taka top point of the nation" Anan aka nunosa ya sunkuyar da kai yasa tafin hannunsa a fuskarsa cikin jimamin tuno rayuwarsa a da,wato duk Wanda zai zama wani Abu sunada tarikhinsa from grass root . Taro ya watse successfully a yayinda akayi ta yabon mai girma shugaban qasa, da masa fatan alkhairi da adalci a tenure dinsa Qarfe 6:30 Ahmad ya shigo gidansa da sauran co abokansa ,saida suka shiga pat din ummah ,amma taqi fitowa su gaisa da bakin,don dole ya rabu da ita ,suka shiga sashen amarya Lokacin idonta yayi luhu luhu tsabagen kuka har bata iya gani da kyau duk idanuwarta da make up dinta sunyi damagi Ban bari ya ganiba na tashi Tunda taji hayaniyar mutane tasan sun shigone,sosai abun ya baqanta ranta,wannan wani irin abune,lallai nasan na auri tsoho,komai abnormally, shigowa yayi yina er tsokanata "Amarya kin sha qamshi ,kozo Ku gaisa da baqina most of them ba a qasannan sukeba " Cuno baki nayi na gyara zaman hular alkyabbart ya rufe saman idona sosai ,na wuce store din da aka danka kayan snacks dina roba roba ,na kira kuyangina da muka taho tare na tsara masu yanda nikeso suyi entertaining baqin nashi. Daga nan naje muka gaisa cikin rashin nuna ko Dan damuwa,ko don ganin irin manyan mutanen da naganine ,baqin larabawa da turawa oho Ina ganin an kawo masu abun motsa baki na tashi na fita, saboda dama zaman duk ya ginsheni ,sosai suka yaba da hankali na ,sunci abunda aka kai masu,dukda su dublan Abu yike foreign a garesu but they enjoy it sosai Ina jin zasu tafi na tada sallar karya ,murmushi yayi yaje yace ina sallah,don dai yasan I just wanna escape ne Kyauta mai gwa6i kowanne yayimun sannan suka tafi tare har dashi ,bayan ya kawo mun kyautar da suka bani ,daga nan shima ya bisu, bai dawoba sai kusan karfe goma lokacin ni nama shirya nayi wankana na saka doguwar rigar barci mai kauri ,kasantuwar lokacin da Dan sanyi sanyi Shigowa yayi a hankali ya kunna ,wutan dakin ya hauro kan gadon da Nike,baisan duk a kan idona ba Cak ya dagani har bargon da na lullu6a dashi ya sa6ani a kafada kamar small baby,a hankula yanda bazan farkaba ya fitar dani daga d'akin har part dinsa ,ta wani kofa da yike jone da d'akina "Subhanallah" sosai na raina tsaruwan duk d'akunana,a hankali nayi miqa tareda sakin hamma na mike ina murtsike ido A tsorace na matsa "lafiya abbah" na fad'a ina had'e giran sama da qasa "Kashhh,banso tashinkiba ,kawai na kawoki d'akinmune...nan shine dakinmu ni dake kawai ,a cikin sashena ,kinga ai bai kamata kinada kuyangi da girmana ina tsallakesu zuwa dakinki ba,itama antynki namu d'akin tare da ita yina sashen nan amma ta can side din duk zan nuna maki gidan zuwa in mun samu natsuwa,amma for now duk ranar girkinki zamu kasance tare anan" "Wow abbah d'akin yayimun kyau sosai" "Karki damu ai namune duka, for now muje muyi sallah don nuna godiya wa ubangiji ko da ya nuna mana zuwan rannan na mai cike da sa albarkan iyaye" Turjewa nayi niyyan yi saikuma na mike "to abbah ai banda hijabi " Karki damu komai na tanazar maki a nan ,kawai muje kiyi alwala" A sanyaye na shiga inda ya nuna mun a matsayin toilet ,kafin in fito ya sauya shigarsa zuwa jallabiya me ruwan simenti,ina zuwa ya ja mana limanci....abunda zai faru ya faru kama daga tambayoyi akan addinin musulunci,ya dakko Kazan amarcina kamar yanda yazo a sunnah ya Jere komai a gabana, yina tuttula fresh milk a cikin glass cup Kallonsa nikeyi cikin mamaki ,namiji ba kunya wai baban qawata ne duke a gabana harda wani ajiyemun Kazan amarci ,ni ba ruwana cin kazata zanyi, abunda yike kwadayine bazai samuba Don haka tayin farko ana biyu na sakko saboda yanda cikina ke tsukkum yunwa ni nama manta rabonda inci abinci Sosai naci kazata na kora da madarar mai sanyi na mike na goge baki na da tissue na mike na nufi toilet na daurayo baki na na cire hijabi nabi lafiyar gado na ja bargona nadad'a kullulu6ewa Dariyane ya kamasa "ohoh kuruci dangin hauka,kardai khalisa har yanzu kallon abban gaske takemun? Aikuwa dai yau zan nuna maki komai ya sauya ,zan juye maki farin cikin dukda na d'auka a yau d'innan " Tsam ya mike ya kauda komai ya kashe wutar zuwa fitila mai duhuwar haske ,sannan ya hauro gadon ,cikin sand'a yaja bargona ya kutsa jikinsa ciki..... [8/19, 13:34] Bamalli: *JNS* 66-70 Cikin salama ya cusa hannunsa akan dukiyar fulanina,ya kamasu da qarfi ya matsa da kyau,ya barsu a hannunsa ,yina sakin numfashi mai karfi inajin yanda hucin numfashinsa ke saukamun a gadon baya na... Wani qara na qwalla na fincike jikina ,na fito daga bargon gaba daya na ja pillow na zauna a kai "Abbah meye haka kuma?" Jikinsa ne ya fara 6ari ,ya dad'e rabonda ya ke6e da mace ,bare macenma irin khalisah danya jagwab "Shhhshhhhh,ai ni na yakice sunan daughter da abbah tundaga bakin kofar d'akin nan ,na maida gurbinshi da sweety da my love" Zum6uro baki na kumayi sannan na dkko wata pillon na rungume saboda yanda naga idonsa yina kan nonuwana "To gaskiya har yanzu kallon abbah Nike maka,me yajawo banbancin abbah ni ban ganeba" Fitowa yayi ya matso inda Nike da sauri na matsa zuwa qarshen gadon ,murmushi yayi ya Dada matsawa,ai tsalle daya nayi sai gani a kan stool din dressing mirror "Abbah nifa yarinyane,saurin gurmane, karka koyamun iskanci wallahi bakyau zama kusa da namiji" Sosai ya d'an qulu ,bayan hiran soyayyar da a kwanaki tayita kasheshi dashi,karfa ace Jan ransa zatayi bayan yasa cikin ransa yayi dacen mace da tasan laggun soyayya da sirrin tarairaya....amma bakomai zai lalla6ata tabbas zataji tsoro "Shikenan baby khalisah,zoto mu kwanta,kina bude murya dare ya fara yi zaa iya a jiyomu ba kyau tauna sirrin miji" "To zan kwanta amma da sharad'i bazaka ta6eni ba" Cize lebbansa na qasa yayi "OK zoki kwanta" Saida na ja bargona nakai can karshen gado na kwanta na kuma juya masa baya ,sannan shima ya kwanta ,yina rarrashin Kansa..... Safe nayi ya tashi zuwa sashen matarsa ,kasantuwar 'yan uwansa zasu koma gida zai masu sallama,nikuwa kasa ban saba kaiwa can dare ban barciba ,don haka da kyar na tashi nayi sallah na Dada Jan bargo don haka ,koda baqi sukaso muyi sallama CE masu yayi ina barci,dole suka wuce da sha Tara na arziki.... Bai dawoba sai wajen sha biyu,lokacin kuwa na farka na kwashe kaf kayansa nakai part din baqi da aka hade mun cikin d'akunana, bako tsinkensa nasa an kwasomun nawa an kawo mun dakin ,na gyara ko ina sai fidda daddad'an kamshi yikeyi ,ni kuma nasha wankana na buga d'aurin turban cikin royal pink les, ina kan wa'innan luntsuma luntsiman kujerun na hard'e ina karyawa,ina chart da anty habiba ta WhatsApp, ina kwasan dariya Tunda ya shigo dakin yaga yadan caccanja masa ga wani kamshi na musamman da yikeyi da ya hade da kamshin girkina,kamshin jikina, A yayinda kwalliyata da kyawuna ya qara qawata masa d'akin completely Ganin hankali na yayi nisa a chart yasashi ra6awa ya wuce bedroom d'in da muka kwana a ciki Kallon dressing mirror yayi yaga ba komai sai kayan shafana ,ba nasa,shoe rank nawane reras a kai,da sauri ya bude closet dinsa ,duka saida yabi ya bubbude amma ba ko boxer d'insa a ciki.... Da sauri ya fito yina kwallamun kira a rud'e "Khalisah ina kayan dakin can?" Saida nayi fari da ido sannan na sauke wayar akan table ,na dauki glass din ruwa nasha sannan na waigo na kallesa "Abbah wai kana nufin all your garbages?" Shiru yayi sagale da hannu yina kwasan mamakin kuturun wulaqanci ,kayan sane garbage??? "Ohhh no! Don't be unhappy, kasan na cemaka inason dakin nan so,na kwashe an kai maka guest room ,so meet them a can,yanzu nan d'akina ne,karka damu inna nishad'u zan ringa biyoka can" "...ke ke ni zaki kaiwa kayana d'akin baki,kinko San ni wanene" "Au sorry Mr president ,baban saudah mijin mata biyu ga antyna gani princess khalisah... Ina jin ai na canka daidai ko?" "Gargadi na qarshe awa sha biyu na baki, ki dawomun da komai ,tidy and in order" A ziciye ya fita yina qunar rai ,qarshe dakin umman saudah yaje ya shirya ,ya saka kayansa da suke dakinta,duk yanda taso taji sirrinsa amma bata samu ba ...Nikam tsorone ya kamani ,ba arziki nasa aka maida masa da kayansa ,dama nasan tsokanata ne shiyasa ban tabar masa komaiba na takardu da sauransu ,kawai kayansa na kwashe sai takalma da tarkacen turarukansa,don haka,gwara in maida masa komai kafin ya had'ani da mai martaba,amma fa mun rabu baran baran kenan,shima ai ya kora kansa bayace zai kuma shigowa inda Nike ba ,kar yaji rashin kunya, *** Bayan kwana uku.... [8/19, 13:34] Bamalli: *JNS* 56-60 Cikin karramawa da girmamawa suka gaisa sannan tayi mata congratulations "A gafarceni ,gimbiya bazan samu zuwa taron bane saboda zai fado ranar rantsar da mai gidan naku,don haka a abuja zan basing ranar kuma maybe kafin a kawoki mun dawo" Jinjina kai tayi batareda tayi magana ba. Nidai bam fahimta ba,kunyaa takeji ko sarautar kenan oho! D'an madaidaicin Akwatin daloli ta umurci wata mata da sukazo tare da ta ajiye a kasan gefen karkashin kafar gimbiya khalisan "Ga tawa gudunmawar nan babu yawa sannan na dauki nauyin souvenirs na bikin gabad'aya " Wasu almaran hawayene sukai ma idona flashing"Da gaske kenan aurena da abbah ya tabbata?" Tsunkayar kuyangina nayi suna zuba ruwan godiya ,itakuma ta mike tana gyara lafayan da ta nad'e jikinta dashi ,da shirin tafiya....bayan ta umurci da a basu bindir biyu na en d'ari biyar biyar su raba,aikuwa godiya kamar su kwanta mata a qasa. Daga nan muka d'ingumo zuwa farfajiyar ,inda wainnan maroqan suka haukace da kirari muryoyinsu ya qara d'agawa "Yooo ko yau nakkoma ga ubangiji ban yarba.....eh bamuyarba....ganin magajiyarmu dacene...eh dacene....tauraruwa mai haske ,dariyar ki fitar nairorine ....eh nairorine....sarauta gadonkune,mulki damarkice....qasaita ajininku take ,kyauta daga hannunku ta qare, nasha rawa don murnan kyauta ban ta6a kuka don kyautabaa....eh jaruma sadauki tauraruwa shalele,Allah yaja da yawan raiiiiii..ehhhh " wani ya dad'a d'aga kai zai cigaba da waqeta a hankali ta d'aga masu hannu D'if kaji kamar mutuwa ta gifta Kallon matar da suke tare da ita tayi kosassu ajin karshe,kowa ka kalla naira ta tsumata tawagar matar gwamna hajiya karima "A raba masu kujera goma,motoci goma,da miliyon biyu susha mai" Wani gigitaccen sowa suka dauka ,gidan ya rikice kasa waqan sukayi kawai sai suka d'auka da cewa "Yaro nemo tsaranka ,yaro nemo tsaranka" A take hajiya karima ta tuttulo ido waje,shifa tsiyar zuwa fada kenan duk isarka sai sun sattar maka da gwuiwa,yanzu jiba ta siyanwa kanta girma ni kuma da basu wainnan gagaruman kyautan Saida ta furzo da wahalallen numfashi kafin ta kalli wannan matar na dazu da ta bada akwatun daloli A basu kujerun hajji goma,a fitarda miliyon talatin cikin wannnan fund d'in a bada motoci goma ,da miliyon biyar ,tukwuicin kirari wa gimbiya Zaman en bori marokan sukayi ,saiga shi suna shesheqan kuka ,lallai dole suyi raki,Allah ya kashe ya basu yau sun tako arziki ,gasu ga matar gwamna ga matar shugaban kasa ,kuma hamshakiya magajiyar fada Murmushin dole gimbiya khalisa tayi ,don sosai taso ganin iyakan hajiya karima don ta lura ita din irin matan nan ne masu dagawa da qaryan arziki,ga shishigi da zulwajahaini,bata San shi fada bayason izzah ba ,a duk inda sikaje girmamawa auke buqata ba kyautar kashe kaiba,saidai bakomai in halin tane zasu had'e a gaba ..... [8/19, 13:35] Bamalli: *JNS* 71-75 Ina zaune dani da kuyangina a babban falon qasan ,a zuwa yanzu na mallake falon ya zama wajen fadancina ,inkin ganni a sashena to barci yakaini,don ko sallah anan Nikeyi da cin abinci,gashi duk na siye en aikin gidan da kyauta na,har masu aikin gidan haduwa da kuyangina sikeyi aita fadanci da banbadanci,Abu dayane ban jura kawo tsegumi Kamar ko yaushe ina kishingide akan lallausan tafkeken carpet din falon gabana akushine shashaqe da kayan marmari ,na shimfid'e kafafuwana da sukasha Jan lalle,wannan na matsamun su wannan namun furfita majestically a yayinda sauran ke kewaye dani a zazzaune wata tana bani labarin ban dariya ,nikuwa in anyi abun dariya sun qyalqyale da dariya sai inyi murmushi Kurum cikin rashin zato sai gata ta shigo dakin cikin takun issah ,ta kalli dukkanmu ta watsar Kallon sheqeqe tayi mun sannan ,a wulakance tace "tashi...tashi maza kubar nan wajen duk kun ishi mutane da shirme da shiririta bakuba ba shashashar wacce ta tarakuba" Tsam na mike zaune ,raina na azalzalata Na dad'e ina shanye damuwar rashin mutuncinta amma nayau yafi na kullum 6atamun rai,ai wannan sai taja su rainani "A'ah anty tsaya akan 'yan aikin gidan mijinmu,amma ki qetareni da kuyangina" "Har kenan banzan bazara cikon bencin tarkacen sharan kasuwa,mijinki ko mijina ,mijin da baisan da zaman kiba ,da kwananki da nawa kina kallo zan had'e su zama nawa,ba yanda kika iya saboda dolanci" Dariyar rainin wayo na bita dashi ,kafin in umurci duk 'yan aikin su fita ,sannan nasa hannuna a baki na dauki ihu "wooowooo,andai aure mata miji wiooooo" "Ke ni tsararkice? Bakisan ganin damata bane ,na bari presdo ya aureki,ko ya taimaka ya daga sunan fadanku,dabadin hakanba saidai ki qawarewa ngwandu ,dake qarqashin ikonmu,soooo auren miji daya bashine zarran kwacen mijinba,shashasha" "Sorry anty ai kinrigada kinyi sake ,don kuwa tamkar yanda ake qwace goruba a hannun yaro haka zan qwace excellency a hannun ki ,idan nayi ra'ayi... Saidai ina tayaki murna ,kuma inason miki kyakyawar albishir cewar har yanzu excellency baya cikin jerin kalar mazan da na ke so kuma zan iya aura....so plz aje a qarawa boka kud'iiiiiyy..." Ta fad'a tana ca6e baki,tana naqishe hanci tana girgiza qafa Ayayinda ummah ta mike ta fiddo mata da duk idanuwarta sannan ta doka mata wani gigitaccen tsawa "Ke er iska fitsararriya,marar mutumci,karamar ja'ia..." "Shishhhhh🤫🤫..." Ta fada sannan ta gyara zamanta ,ta kunbura naman kasan ha6arta,ta d'aura hannu a kasan kwai6i,ta ca6e baki tana daddallaro ido "...hmmm anty ni kika kira da er iska,bla ...bla...bla ko? Fine. Amma tunda nayi maki kara ta hanyar qyale maki miji kin kasa ganewa ko,to zamu canja wasan, saina nuna maki iskanci da salsalolinsu ke kika koyamun ,ni kuma na daura daga kan inda kika tsaya ,nazo na shafeki....zaki ga iskancin akan gadon barcinki ,tsakanin ni da mijinki in bakiyi wasab...." Da gudu ta taho ta daga hannu zata sharareta da mari. A daidainan excellency ya turo qofa,a take ya shigo da sauri yina rawar baki "keyyy key...hajiya lafiya kuwa ya mari da girmanki" Sunkuyar da kai nayi da sauri ina gyara d'aurin ture kaga tsiyar da na turo gaban goshi ,zuwa qasan tuntun gashina...kafin na mike da gudu naje na d'ane bayarsa,na sa hannuna ta wajen qasan mararsa na cukuykuyesa ,ina jin yanda duk jikinsa ya amsa, hakan yasani lekowa nayi mata gwalo kafin na fara magana cikin murya irin na sangartattun yara "Barka da zuwa ubangidana,gatana ,farincikina...abbah gwara da kai gaggawar dawowa,qila da baka dawo da wuri ba da kazo kaga gawar amaryanka" Na qarasa ina dudulo ido ina huro mata ido cikin izgilanci,sannan na dad'a shafo saman mararsa kamar ban saniba d'innan A take ya fara rawar murya ,kundai San tsoho a hannun qwaila "Ahh...ammm...eh tooo, hajiya baki kyautaba,yakamata ki daina kula khalisa ,matsayin 'ya fa take a wajenki fa" "Aah Ahmad bansan hakafa,in ita ta maida kai hamago Toni bamzama shashasha ba....(daga nan ta waiga ta kalleni tayi qwafa ) tabbas lokaci yayi da zanbi shawarar da kika bani yanzu ,don na lura yanzu kinason zama er hannu ko?" Lafe kaina nayi akan bayansa ,ina Jan ajiyar zuciyaa kamar ina cikin tsananin tsoro a wajensa ,amma ita saina lumshe ido na Watso mata su,ina nuna mata bayansa Dana kwanta akai "Shegiya 'yar iska saina yi maganin karuwancinki mu zuba" Ta juya zata fita.... "Ashsha ashsha ,ya da cin zarafi kuma ,to gaskiya bazan dauki hakanba, ki kiyayeni fa,ni ba mugun miji bane,in ita bazata iya ramawa ba ,zan iya yin hukunci da kai na" Tsaki tayi kurum ta haura dakinta dondai batada lokacinsu,don tasan zasu iya zaraar da ita,musamman yanda taga idonsa yina shanyewa ,ai ita tasan alamomin tashuwar sha'awar mijinta.... [8/19, 13:35] Bamalli: *JNS 3* 76-80 Ina ganin ta juya na fara kiciniyar janye jikina, saidai tsam ya riqeni A kunne ya rad'amun "Yau wa na kama? Kin gama gudun nawa ,wato yau kinga giwar gidan zata zauneki shine kika rugo waje ko?" Noke kunnena nayi akan kagad'ana yanda naji muryarsa na dukan dodon kunnena yasani jin wani Yarr yamm,readers karkuga laifina ,ni ba ma'asumiya bace I've feelings Tuno baki nayi "Wallahi nidai ban gudunka ,kawai kewar gida nikeyi da kuma karatuna" Riqe duk kafad'una yayi sannan ya d'an sakko daidai tsawona ya manna mun kiss a saman le66an da Nike cunowa Kautar da kaina nayi da sauri ina goge bakina da bayan hannu "Abbah bari inje sallah" "Hahhh lokacin sallah baiyiba ,so kije ki huta ,sannan ki jiraceni anjima ,ke ke dani" Zambad'awa nayi da gudu bayan ya cikani. Sai da na shige d'akina sannan na qanqame jiki na qwalla qaran murna ,harda er tsalle Ina tuno yanda Nike hango idanuwar ummah ta cikin glass tana leqenmu Wohoho Allah ya isana tsakanina da kunyar da ke damu na da wallahi yau sai na kusa haukata umma,na tabbatar na zawwatar da mijinta ganin idonta kamar yanda nayi mata alkawari Gabana ne yace dam! _"ki shirya yau ke kike dani"_ Me yike nufi? Wai ni zan kwana a sashen shi yau? ** kirane ya shigo wayata Wanda tabbas bansan ko wanene ba saboda baquwar numberne ,amma haka nan naji bazan iya d'aukaba saboda yanda gabana ke bugawa Saida aka kira kusan sau uku kafin text ya shigo Cikin sanyin jiki na d'aga *Na gamsu wa kaina duk yanda zan 6illo don ganin mun samu magana dake bazaki bani goyon bayaba,Aminiyatah don Allah kar kiyi ignoring message dina ,inason in fahimtar dakene cewa ina mugun jin farinciki na kasancewarki cikin family dina ,sannan ina roqonki ki tsaya ki bawa abbahna kula ta musamman fiye da Wanda zakiba saurayinki da kike mugun qauna,domin a halin yanzu abbahna yafi buqatar wannan taimakon...kamar yanda akayi auranki bisa tirsasawa haka nima ,saidai ni ban shiga gidana da makaman yaqinaba ,don haka ina Shiga na fara fafitikar Neman gurbi a zuciyar mijina ,kuma alhmdllh na ga canji tun yanzu ,a halin yanzu ina farinciki da godema Allah da ya bani dadynki a matsayin mijina ,banbi qyalqyal banxaba,Mijina yasan yanda za'a sarrafa mace har tasoshi ,kuma dukda anyi mana auren hadine ,yina bani kula da nake jinjina masa ,finally ina muki albishir da momynki ta zama ta gari kuma ta tungumeni tamkar ke a wajenta,so plz ki maida gidanmu tamkar gidana inkin hakan zaki sanya abbahna farin cikin da baisamu ba a baya ...ngd qawata* Hawayene ya shiga mun karakaina a kuncina ,bansan ina mugun qaunar dady na ba ,sai yau da naji kishin saudah ya kama ni,lallai dadyna jarumine wajen iya soyayya ni kaina sheda ce,maiyasa ban za6i dady ba ,nayiwa kaina za6en abbah matsayin miji? Kuka sosai nikeyi na dumbin nadama da tunanin mafita. Ban jima a kwanceba saiga abbah ya shigo dakin Yina ganina kwance ya hauro da sauri donjin abunda ke damu na Kamoni yayi ya d'aura akan cinyarsa yina shafa bayana "Baby lafiya meke damunki? Nine fad'amun plz" girgiza masa kai kurum nayi na cigaba da kukana Hankalinsa ne ya dad'a tashi "Baby plz ki fadamun damuwarki,ko in kira maki gidane?" Girgiza masa kai nayi for d second time "Shikenan to tashi ki wanke fuskarki muje falon antynki zamuyi magana ,share hawayenki Langwa6ewa nayi ,banda niyyar tashi A hankali ya dafe kansa yina furzo huci ta bakinsa ,damuwa qarara ta bayyana a fuskarsa ,shi ya rasa yanda zai sa ransa ,ga khalisa da damuwarta ga ita wancan yanzu suka gama kwasan dambarwa Magana ya somayi min saidai yana farawa muryarsa ta sarke ,ta fara rawa kamar mai San Kuka " shikenan tunda abunda Kuka za6ar mun kenan nagode ,ita tayimun kema kiyi mun,nagode ,zan koma office in ringa kwana bazaku sake ganina ba.." Yina kaiwa aya ya sauke kaina akan pillow sannan ya fara yunkurin sauka Da sauri na kamosa na rungume ta baya ,inajin tsananin tausayinsa a raina Dole yina cikin jarabawa ,ga matarsa ba imani allah ya ganar da ita "So halittace khalisah ,allah ke jarraban bawa da ita,don haka bani na sawa kaina sonki ba ,inda nine ke sawa da na cireta tun kan ta zama babba,ya kikeso inyi ,na kwantar da kaina dukda matsayina ,amma kinqi ki kar6eni a matsayin mai sonki tsakani da allah ,plz ki bani dama mana,,kai bani sharad'inki ta hanyar jarrabani innaci jarabawar sai kya iya gamsuwa ki soni koda kwatan son da Nike makine" Tuni muryarsa ta fara rawa ,Wanda zai nuna maka Kuka yikeson yi Qanqamesa na dad'a yi "Abbah ,wallahi allah tun tuni ina maka so ,amma ba so na aure ba,da zaka taimakeni da ka sada zuciyata da Wanda takeso don wallh ni yanzu dady Nike mahaukacin so..." 6an6aroni yayi a jikinsa da qarfi ya fara mun wani irin kallo "Me kike nufi khalisah" "Abbah da gaske ni PA dinka nikeso mijin Saudah..." Tas!!! Ya daukeni da wani irin gigitaccen mari ,a take na kife akan gadon na saki wani irin gunjin Kuka "Wawa ba mahaukaci bane khalisa,don't think don nace ki bani dama yasa ki sakomun maganganun yarinta da shirme,abokina! Mijin qawarki! Babanki a da kicemun shi kikeso?....mtseww" kawai sai ya juya zai fita cikin qunar rai Da gudu na dirko a gadon nazo ma kama qafarsa katamau ina dad'a gunjin Kuka "Abbah ka taimakeni wallahi ina kewar soyayyar dadynah ,ka sakeni ka roqeshi ya aureni ,shine zaka biyani da soyayyar da kake iqirarin kana mun..." [8/19, 13:35] Bamalli: *JNS 3* 81-85 Kallon tsoro ya fara bina dashi,anya khalisah batayi gamo ba kuwa? "Khalisah bari in wuce" "Abbah kai ma ka daina sona kenan? Ka yarda in mutu da rad'ad'in soyayyar dady da ka sakeni ya aureni? Ka tuna zafi da rad'ad'in soyayyar da kake ciki nawa na tsawon shekaru ,nima fa kwatankwacin hakan Nike ciki". " qarya kikeyi khalisa! Akwai wani Abu na 6oye da ya tunzuroki ga maganar PA to amma fa ki sani ,makircin Yusuf a kanki kad'ai zai tasiri banda ni" "Abbahhh..." Fincike qafarsa yayi ya fice ya barni anan kife ina rizgar Kuka mai ban tausayi ** Tundaga nan jin dad'in gidan yayimun qaranci,abbah ya daina shiga harkata,dama momy ta zama first lady bata da lokacin kanta bare kuma ni da ta maida get yafini daraja,a halin yanzu so nikeyi ma abbah ya saurareni ko makaranta in samu ya sakani kona rage rad'ad'in zaman kad'aici,amma banma sanin dawowarsa ko fitarsa,sashen sa da zai had'u da nawa yayi blocking ,wannan ya tabbatar mun da ya yanke duk wata halaqa na zahiri dani,to ya zanyi ne?... Duk nabi na fige na lalace,amma fa duk wannan halin da Nike ciki zurfin cikina ya hana in fad'ama kowa halin da Nike ciki ,ciki kuwa harda iyayena ,saboda nasan in na fad'amasu ni zan kwana ciki don nice maras gaskiya d'in A halin yanzu sunan shine shugaban qasan amma yayi luf ,ummah ke komai ,kamar itace ke mulkin,ko yanzuma abunda ya faru kenan a cikin akwatin tvn ummah na hango ta shigo wani filin taro na mata da aka bata goron gayyata takuma samu halarta ,tundaga shigowa cikin gurin taron ake daukanta da mabiyanta,har aka yanke wani qyalle da ya zama barrier tsakanin ta da mutanenta ta fara gaggaisawa da mutane tana raba wa maras galihu kyaututtukan buhunhunan abinci ,kekunan d'inki ,injin markad'e da sauransu Yabo da godiya kam ta shashi a wajen wa'innan matan ,daganan ita da tawagarta suka fara haramar barin wajen taron Gidan TV da dama sun samu damar magana da excellency Wanda duk rabi godiya ne gami da yabawa,sai tambayar manufofin gwamnatin nasu.cikin qwarewa take basu amsa batareda gajiyawa ba sai zuwa can wata mace cikin facemask ta kutso gabanta "Ranku ya dad'e ,baya Goya marayu allah ya sakamuku da Alkhairi ,nikam tambaya Nike dashi....A lokacin da aka rantsar da me girma shugaban qasa ,an tabbatar da auransa da gimbiyar masarautar Azdajarz ,saidai kawo yau bamu ta6a gani kojin speech d'in taba saidai ke ,wannan ya nuna kece Wanda me girma shugaban qasa ya za6a a matsayin first lady dinsa kenan ko yaya abun yikene?" Cewar wata speaker da ke riqe da mike mai d'aure da gidan tvn DZ TV ,Wanda ya nuna daga gidan tvn ta futo A take matan wajen suka nema daqilar da wannan er jaridan ,ciki kuwa harda shugaban mata,da sanata baraka,saidai a nutse ummah tayi gyaran murya "A koda yaushe uwargida itace jagoran cikin gida,tsakanina da gimbiya khalisa kyakyawar fahimtace don khalisah d'iyace a gareni na raineta tun tana qaramarta a hannuna, don haka lokacin fitowar diyata baiyiba in lokacin hakan yayi zaku ganta...." "To excellency ga qarin tambayar qarshe ..." Hannunta tayi saurin d'aga mata alamar dakatarwa ,sannan ta d'aga farin handkachief dinta ta saqa qarqashin farin tabarau din fuskarta tana goge d'an zufan da ke gangaro mata kadan kadan "I've to attend others OK?" Ta fad'a tana daga mata gira Jan baya tayi tana jujjuya mike dinta ,kafin tayi hamzarin fita filin ,sannan ta danna Bluetooth din kunnenta "Ba wani haske ma!" "Karki damu i've got d main point ,ki koma kan aikinki" a ka fad'a daga d'ayan sashen sannan ,itama er jaridan ta wuce ta koma cikin taron en jaridan ** Nikam luf nayi akan gadona kafin na dauki remote na kashe tvn Kenan tayi benching d'inane inna gaji da masu gadi in fita ko yaya? Duniya ma batasan nidin waceceba a wajen excellency? To amma sai me ? Hakanma shine daidai kinga da MUN rabu,jejeh zan auri Ngwandu masoyin asalina,batareda duniya tai masa kallon cin amana ba.... Knocking akayi sau uku kafin aka turo qofar aka shigo,qyar na kashe shi da ido sanye yike cikin suit kalar blue black ,da farar Riga ta ciki Wanda tayi azabar kar6ansa ,quruciyarsa ta fito ,Wanda in zan basa shekaru saidai in basa 35years Qyar nayi masa da ido ban auneba saida naga yayi tsaki ya kauda kai ,hakan yayi saurin dawo dani hayyacina ,da sauri na kife kaina cikin pillow dinda na kwanta tun asali akai Gyaran murya yayi "kizo su mai martaba sunyi more than an hour baki fitoba nakira numberki baki picking ba ,so na basu uzurin wanka kikeyi,yayi miki daidai ki qaryatani ko ki gaskatani don ki tsira" zumbur na mike cikin murna na nufeshi zan rungume sa ,tamkar shine su d'in a gabana Da sauri ya janye jikinsa ya bude qofar ya fice. Turus nayi ,kafin da azama na canja kayan jiki na ,nasaka wata doguwar gown me high neck da nasan zai 6oye qasusuwan wuyan da nayi . Powder da er man baki na shafa na fito ina sanye da da wani slippers qirar Dubai mai taushin gaske Tunda nafara sakkowa idona suka carke da na nanneh,ga anty hannatu,ya Khalid ga mai martaba Tattare qasar doguwar rigana nayi na gangaro da gudu ,cikin zaquwar in cinmasu ,saidai ina hawa kan karfet d'in ,kurum saina ci burki na rasa Wanda zan fad'a jikinsa,kurum saina durqushe a gaban mai martaba na saki marayar Kuka ,da ni kaina bansan ko na menene ba. Murmushi mai martaba yayi a nutse ya furta bismillah ,sannan ya d'agoni,ya d'aurani akan cinyarsa "Murnan ne haka?" Gyad'a masa kai nayi kafin in saka kaina a qirjinsa ,ina kallon kowa na d'akin da duk fuskarsu ya ke dauke da fara'a ,na fara gaishesu a gabad'aya "Ai mu har munyi fushi zamu tafi,tunda an samu dakin kai an lafe,,bakida laifi kinsan dakin kai me dad'i saidai kinfa d'an fad'a ko idonane my hannah" cewar Dr ya qare zancensa yina kallon anty Hannah "Gaskiya ba wani nan ,ni banganiba Sai ma fresh da naga kinyi er qanwata" "Hummm anty gaskiyar yayane na rame" Dam gaban excellency ya fad'i sannan zufa a take ya fara tsatsafo masa,shikenan zata shaidawa mai martaba ya wofintar da ita "...Nafayi zazza6i amma now I am recovered" "Hahhahha kice sabon gida ,sabon gwamnati tafeda new baby,wow congratulations excellency " ya fad'a yina tafa hannu cikeda barkwanci Sai sannan Ahmad ya saki ajiyar zuciya,sannan ya fara Sosa qeya yina murmushi Itadai gimbiya diyanah kallon diyarta kurum take yi duk idonta sun shige cikin kwarmi ,ita dama tasan za'a Rina,to ita ya zatayi ga zurfin cikin da ke d'awainiya da ita,bamaijin cikinta Haka suka saki jiki suka cigaba da hira cikeda barkwanci har suka tashi tafiya ,excellency ya kasa motsawa ko nan da can ,don gudun kar ta samu damar fad'a masu wani Abu Ganin har zasu tafi hannatu basu samu ganawa da ita ba yasa tace "zo mu Dan saka labule my" ta mike tana rataya Jakarta na baby mai girma da cika Binsu excellency da Dr sukayi da ido ,shi excellency gabansane ya cigaba da fad'uwa karfa ta fad'a mata komai tasa a datse aurensu ,shikuwa Dr daga murya yayi "Iyayen kinibibi ,wallahi dabaki gidana shiru ba gulma,,ya Ahmad ya kaji da tsegumi?" Ya juya yina kallon excellency da ya lura yana a muzance don nufin calming nerves d'insa,don sarai ya lura akwai jikakka a tsakaninsu Dariya duk falon aka d'auka "eh mun daiji ,maqiya idonsu ya fad'o" Magunguna ta barbani masu tsadar gaske ,sannan tace sauran Sai munyi waya *** Muna dawowa suka miqe don tafiya,bayan mai martaba yayimun nasiha akan zaman lafiya da riqe sirrin juna da kuma jigon tafiyar wato haquri da juna ,daganan duk suka d'unguma sukayi hanyar fita itadai nanneh saidai tayi murmushi ta sunkuyar da kai ,saida takai kofa sannan tace ina abokiyar zaman taki?" Sai sannan tayi mun magana tun bayan amsa gaisuwarmu da tayi ajam'i "Taje wani taron mata a garin kebbi" Na fad'a ina kamo hannun excellency ina Mirza yatsun hannunsa alamun munafa zaune lafiya, ian dad'a shigewa jikinsa "yawwa mai martaba don allah a tayani roqon excellency ya maidani school" Kafin mai martaba yayi magana yace "haba khalisah dix is our personal issues bai kamata sai su mai martaba sun roqaba ,na qyalekine na dauka baki ra'ayin makarantan tukum" Fit Dr ya futa cikin jin dan kishinsa,sauran ma suka rufa masa baya ,suna mana fatan alkhairi ,mukuma muna masu ala huta gajiya Saida muka ga tafiyarsu sannan muka dawo still hannuna yina sarqe cikin nasa shikuma ya kamo kafad'una sosai zuwa cikin jikinsa Suna bada baya na waigo nayi masa wani irin kallo mai kama da harara Goshina ya manna wa kiss "kinyimun kyau my angel" cikin tururin zuciya na fincike jiki na a jikinsa Na haura sama da sauri ko bi ta kansa banyi ba A inda suka tashi ya koma yaraf ya zauna yina fizgo numfashinsa da qyar "hoooo ni Ahmad ,kenan ba hucewa yarinyar nan tayiba siyasa ce kurum?"... [8/19, 13:35] Bamalli: *JNS 3* 86-90 D'akina nashiga na fara da tu6e kayan jiki na zuwa wata qaramar bomshort da half vest ,na saka p-cap na dauki wayata na sakko parlourn ,da nufin zuwa dinning in dauki exotincs na gwangwani saboda nawa ya qare,sannan in wuce swimming pool d'in baya ,kona danyi swimming in strengthening jiki na ,ko naji dad'i Ina fitowa na gansa yayi fulo da tafukan hannunsa,idonsa kar akan jikin flower base d'in gurin dinning d'in ,amma ga dukkan alamu ba nan yike kalloba hankalinsa na wajen tunanine na daban Qarar bude firinjin shi ya dawo dashi hankalinsa muqut ya fara had'iyar yawu yanda ya ganni cikin shigar nan tashi ba qaramar motsoshi tayi ba Sosai na ankace dashi don haka ina Ganin ya mike na fice sa da sauri harda qarawa da gudu nabi ta kofar baya na wuce swimming area da sauri ina zuwa na ajiye lemuna a kujeran dake gefen wajen ,ban wata wataba na shige ciki,cikin tsananin nishad'i ina facalfacal da hannuwana a cikin ruwan ina wani irin tafiya sululu kamar kifi,saina jima a nitse a ruwan sannan in d'ago ina girgije gashin kaina ina furzo numfashi Maqalewa yayi yina kallona cikeda nishad'i,shima yinajin sha'awar iyon a cikin ransa amma yafison muyi a tare,don haka da hanzari ya cire kayan jikinsa yayi saura daga shi sai d'amammen boxer da singlet. Saida ya daidaici nayi nitso cikin ruwan sannan ya sad'ad'o ya fad'a cikin ruwan ,ya bi direction dinda Nike ya cafkeni Wul wul na farayi cikin ruwan kafin muka d'ago a tare,muna sauke numfashi Da sauri ya janye ni dashi zuwa gurin karfen pool din ,ya zauna akan steps din ,nikuwa na banqaro duk qirjina cikin sigar galabaita ,don harga allah na tsorata Idanuwana a rufe ruf ina sauke sarqaqiyar numfashi Kiss d'in fatar saman idona yayi sannan ya gangaro ya fara kissing duk wani upper body part d'ina ,har yakai saman nonona ,da sauri na saka hannu na dafe kirjina da sauri "Abbahhh" Muryarsa rawa ya kama yi "plz karkicemu no! Kinji khalisahta wallahi ina mugun son kadaicewa da ke ,kinji habibty" D'aga baki nayi zan magana saiga wasu hawaye shaushau sun zubo mun ,da sauri ya dasa halshensa akan dakalin kuncina ya fara sid'e hawayen nawa ,har ya gangaro zuwa wuyana ko ina yina sidewa Wani zir yammm naji,a take jiki na ya fara rawa sai ji nayi na yi luu na cindima ruwan shima ya Bini da sauri muka qanqame juna ni ina tsoron fad'uwa shikuma cikin mugun shauqina ,musamman yanda yaji kan nonuwana sun carku akan faffad'an k'irjinsa Hannunsa yakai yina yawo dashi a kwamin bayana har ya gangaro kan d'uwawukana ya fara matsasu suna kufcewa cikin santsin ruwa Nikuwa luf nayi bayan na d'aura kaina akan kafad'arsa ina Jan shesheqa ,sosai na tsinci kaina a cikin wani yanayi da bansan dashiba a duniyata Hannuna ya kama ya daura akan joystick d'insa da take cikin jiqaqqiyar boxer dinsa da tayi gand'and'an tamkar icce Da sauri na janye hannuna kamar ya d'auramun akan wuta Murmushi yayi sannan ya rad'amun a kunne ,kinji irin muguwar sha'awar ki da take ciki ko? Plz karki bata kunya "Abbah ni yarinyane kuma inajin kunyan antynahhh" "Karki damu sai in shirya mana tafiya kije ki hutun amarcinki acan inda antynki bazata gankiba ..." Ummah ce ta zo wajen da sauri cikin kumfar baki tayi mana tsaye aka tana yarfa ruwan bala'i Bata Ganin komanmu daga kai sai kafadunmu,sauran jikinmu yina cikin ruwa muna matse tsam da juna "Wannan wani irin cin amana ne? Taya zanje taro don cigaban gomnatinka amma kai kuna nan kuna shiga haqqina da d'iyar cikinka? Jitafa sa'ar d'iyarka ,(kawai saita fashe da Kuka ) wallahi an shiga hakkin kwanana kuma ban yafeba ,don haka malamai ai sai a fito ko?" Cigaba da begging dina yayi "kinji my angel ki bawa dan mutumin nan dama ya shiga gonar da allah ya basa ko yayi kalar yabanyar cikinta,wa ma ya sani inyi karo da rabon yara kyawawa irinki? Kinji yanzu ake cemun ke diyar cikinane ,saidai nasan yanzu Nike tashen quruciyata saudah ce tayimun gaggwar zuwa ,ko kema kin yarda ni tsohone?" girgiza masa kai nayi alamar uhm uhm "To kiyi mun alkawarin yau zaki bani inci" Zaro ido nayi na dago muna kallon kallo "Abbah mene?" Hannunsa yakai ya kewayo kuguna ya gwara akan kugunsa sannan ya shafo saman marata "Nan mana" Da sauri na maida kaina akan kafad'arsa ina jin kunya kamar in nitse "Malamai jiranku fa nikeyi kunyi mun banza" "I haquri giwar gidan jeki gamunan zuwa,bari musa kaya" Tsaki taja "ohhh kaya ko? Lallai zaku kwana anan don ga kayanka nan a hannuna" Subhanallah da sauri ya cikeni ya nufo wajen reey din fita "Wait kar kiyi mun haka don allah ki bani" tsaki taja ta fara tafiya abunta Nima a nutse na fito na kamo hannun sa ,muka nufi inda take ,shikam hajajju🍌 ta boqare ta turo ta qasan boxers har kana hango kanta Nikuwa duk kayan jiki na ya manne akan fatan jiki na ,kina kallon kan nonona gatsogatso a fili Wani ahaukaciyar sha'awatace tayi mata ribdugu ,bata San sanda tayi watsi da kayansa ba a qasa,da sauri ya nufi wajen don ya kwasa ya saka Itakuma tayi sauri ta zo ta turmusheni ta kadani qasa ta cafki nonuwana tana murzasu da qarfin gaske don son huce haushin sha'awar da ya taso mata Ihu na qwalla "Abbahnah zata kashe ni kazo ka ceceni" Saida ya maida kayansa sannan ya biyo ta da gudu,ai a sittin ta d'agani ta qalqala da gudu ,nikuwa na fashe da kukan azaba Don gabad'aya kan nonuwana amsawa da zugi sukayi "Yi hakury ,zafin kishine tashi kiyi haquri" Ya miqar dani yina gyaramun half vest dina ,ya dakkoni cimak ,muka nufo cikin gidan .... [8/19, 13:35] Bamalli: *JNS 3* 91-95 *B* ajewa tayi akan doguwar kujera tana sauke ajiyar numfashi tana wassafa tayanda zata qwaquleni ko ta qarfin tsiya Yina shigowa ya banka mata harara "Andaiji kunya ,in ni kinyi mun gorin na auri er cikina ai ba haramun bane ,annabinmu na (s.a.w) yayi ,to amma ke kuma wani abun kunya ne yakai dambe da er cikinki da kikayi?" Cikin sanyin jiki kamar gaske ta mike ta nufo inda muke tana gyara zaman rigarta tana ballatso nonuwanta yanda zan gani "My excellency kar kaga laifina ,kishin kane yasa na kasa daurewa jibeta fa er mininiya a hannun ka,duk ma ba wannan ba kuna shiga haqqin kwanana " Kallon sheqeqe yayi mata "au Ashe na raba maku kwana?...fine wannan tunasar dani ma zance kikayi,don haka ina gayyatar dukkanku falona bayan sallar isha ,zamuyi dinner a can" Ca6e baki tayi ta wuce ta fara juya malamalan d'uwawukanta akan steps tana haye benen hanyar d'akinta,kallonta yayi ya girgiza kai ,shima ya tafi hanyar nawa matakalar benen ya haura dani zuwa d'akina Akan ƙafafuwana ya direni a bakin toilet ɗina ya janyo towel dake rataye,ya fara ƙoƙarin ciremun half vest ɗina da nufin ya canja mun kayana ƙanƙame jikina nayi "Abbah plz zan iya cirewa da kaina" dariya yayi ya lakucemun kunci ,sannan ya juya ya fita ** Da dare shi da kansa yazo ya kira ni bayan ummah ta halarta donmuci abincin dare,yaune ranar farko da muka had'u dukkanmu don cin abinci ,tun bayan zuwa na gidan Ni dai dama ba gwanar cin abinci bane don haka ban wani ci da yawa ba ,na janye jiki na,na koma kan kujera na fara game a wayata bayan na dauki lemun hollandia cikin glass cup ina sipping a hankali ,saida sukaci abincinsu sosai sannan suka dawo kan kujerun da Nike ,two seater ya zauna a kai ,ummah ma ta zauna a gefen sa ni kuma ina kan 1 seater din da ke kallonsu Saida ya gyara murya sannan ya fara da addu'a da Koran shed'an ,sannan ya d'aura da yimuna nasiha ,daga nan ya fara da shaidawa ummah ,ni fa baita6a kwana a d'akina ba ,kuma ita shedane don kaf kwanana a wajenta yayi ,dukda bata tambayesa daliliba ,so yina roqonta da ta basa dama yayi kwana bakwai d'in da ya kamata yayi tare dani bisa adalci Daukar wayarta tayi ta fara dannawa cikin 6acin rai ,bata tankaba "Hajiya kinyi shiru" "To ni me zance, haqqin tane,don haka kayi ba komai" "Yawwa nagode uwargidana ,sai magana ba biyu rabon kwana ,kwana daydaya zamunayi ko bibbiyu ,ko dai yaya? Kuma daga wacce za'a fara?" "Ka tambayi amaryan taka mana" "A'ah kece babba ,kuma bazan yafewa duk wacce ta nemi 6ata maki ba ,don haka girmankine ki za6a mana tsarin gidanmu" "Shikenan kwana bibbiyu ,kuma ka fara da ita kuma ma naga baka hutun wata biyu ,na sawwaqe maka ni kusha hutun amarci lafiya " "A'ah baza ayi haka ba hajiyata" "Ai anmayi " Ta fada sannan ta miqe tana maida qwallan idonta ,ta nufoni ta dafa kagad'ata "To qanwata a kula da abbah da kyau" sun kuyar da kai nayi sosai tausayinta ya kama ni,ummah bata da Matsala,matsalarta d'aya shine karuwanci!! Tana fita ya koma ya maida qofan ya rufe ya dawo inda Nike ya dagani cimak ya zauna a wajen sannan ya maida ni ya zaunar a cinyarsa "Gani ga babynah ,ya al'kawarin mu?" "Wallahi ban d'auki alqawari ba ,plz kayi haquri" Allah da gaske bakiyi mun alkawari ba?...a swimming poolllll?" Ya fada kamar maison tunamin Mutsumutsu na farayi inason kufcewa saboda sandan girmansa da ke tokarin d'uwawuna Cafkoni yayi ya matse ni tsam ya fara tsotsan bakina sosai ,hannun sa na kan dukiyar qirjina yina matsasu da kyau da kyau Lummm nayi ina amsar saqonsa cikin gushewar tunani Har saida naji hannun sa ya zuge zif d'in bayan rigana Rigata ya kwa6e qasa dokiyar qirjina da bancika son saka masu bra ba musamman in zan kwanta suka bayyana,ani nishi ya firzo ya tumbula da qarfi "wayyo my zinariya ta " Kiciniyar qwace kaina na hau yi idona a kulle gam cikin tsananin jin kunya "Abbah don allah inajin kunyarka" Cikin rawar murya yace "karki damu tau zan cire maki wannan kunyar ,kamar yanda zan tabbatar kin daina kirana da abbah na kona shalelen zuciyarki" Daganan ya d'agani cak ya kaini master room d'insa ya ajiyeni akan tsakiyar gadonsa ,komawa nayi na takure saboda yanda tun a falo ya rabani da doguwar rigar baccina ,dagani sai pant Kayan jikinsa ya cire yayi saura dagashi sai boxers ,sannan ya kashe wutar dakin duka,ya lalubo gadon yazo ya zauna next to me "My khalisah ,plz ki sakani farin ciki yau in shaida na auri sarauniyar matar zuciyata danayita dakin sonta tsawon shekaru,ki tuna nasihan da mai martaba yayi mana yau din nan,plz konga na kashe wutan d'akin bama zakiga fuskana ba bare kiji kunyata,nabaki ruhi da gangar jiki na my queen" Shiru nayi ina Jan numfashi ina wassafa yanda wai zan bari abbah yayi penetrating through dina Kamar yasan tunanin da nikeyi "Karki damu ,I want to confirm u Sam ba zafi,amma still zan baki dama ,kullum mu kwana tare bazan ta6a shiganki ba har sai ke kikayimun izinin hakan ,amma nidai kar kiyi mun rowan jikinki ,ki mun wasan da zai sakani nishad'i kuma yasani cikin tsananin begenki da tsananin sha'awar ki a koda yaushe" Yina Dasa aya ya kamo ni ya rungumeni ya cigaba da zubamun wasu irin zantuttuka masu birkita qwalwa da gangar jikina ,bansan sanda na kamo wuyarsa na rungume ba ,inajin tsananin tausayinsa na tsirgamun ,inajin dole in tursasawa zuciyata yiwa abbahnah biyayyah koda ni zan gajiyar da nawa qalbin [8/19, 13:35] Bamalli: *JNS 3* 96-100 "Abbah nah nima na baka ruhi da gangar jikina ,kuma ina roqonka da ka yafemun a bisa dukkan rashin d'a'an da nayiyyi maka a baya ,a tunanina kai din ba Kaine ka dace daniba,saidai na dubi kwalitin ka ,saina gane in na rasaka zan gurgunta rayuwata ne ,ta hanyar dasawa zuciyata kewa da babbar rashi, ina maka tsaftataccen qauna abbahna ,allah ya barmu tare har qarshen numfashunmu" Cafkeni yayi ya rungume na fad'a kwance yabi ya danneni muna juyi ,bakinsa a cikin nawa yina mun wani irin zazzafan Sumba mai nuna tsananin bege da shaukin da yike mun Munkwashe kusan mintoci a hakan kafin ya zare bakinsa yina shaqar wani sassanyan numfashi,daganan ya fara mun wani irin zazzafan romance ,Wanda shi kansa baisan ya iyashiba Nonuwana kam sunsan sun shiga hannun maza ,sun murzu yanda ya kamata kansu kuwa tamkar zasu tsinke har zogi zogi suke mun,na dainajin dad'in matsasun da yikeyi na koma jin zogi "Abbahhh nah" Cikin murya can qasan maqoshi yace "Hummmm" "Abbahhh" na fada cike da shagwa6a ,Wanda yaji kamar an karkad'awa buransa qararrawa ,a take ta fara carcari falfalfal Wannan karon ya kasa magana saboda bakinsa da yacikashi da tsokan nonona ,d'ayan kuma hannun sa yina matsashi yina lailaya kan cikin wani irin salo "Abbbahhhhh" ,zame bakinsa yayi Wanda saida ya bada sautin bammnnnɗɗɗɗ" "yayane my love" ya faɗa dawata irin dakusashiyar murya can ƙasan maƙoshi. "Abbah zafi " "mene ?" kasa bashi amsa nayi saboda nauyi da kunyarsa da nikeji,har saida ya ƙara cewa ,"mene love?" "abbah nah nan" na faɗa ina kamo hannunsa ina mannawa akan saman nipple ɗin nonona Murmushi yayi yasan ƙaiƙayin sha'awa ne wanda ni ɗin ban wayeshiba "karki damu zai barine baby" bari in maki wani abu " "to " kurum nace masa . A hankali ya gangara da yatsarsa cikin ramin cibiyata yina wasa da ita da babbar yatsarsa ,shikuma sauran yatsun suna saman faffaɗan saman durina. Shiru nayi hakan yasa ya nitsa yatsarsa a tsakanin vagina lips ɗina wanda ya sakani saurin fizgo hannunsa,cikin tsananin jin nauyinshi,shikuma kamar ɗan maye ya maida hannun ciki,musamman yanda yaji ɗimin durin ya rinjayesa kamar mayen ƙarfe yatsansa ya kuma komawa ya manne ya fara ƙwaƙulata a hankali yina ƙwantalo duk wani tsokan da ke jin taɓi a kowani lungu da saƙon durina.A Take jikina ya fara rawa tamkar maxari,inajin wani irin baƙon al'amari na ziyartata ,marana ya wani cika fam da wani irin ruwa ,har fitsari-fitsari nikeji,banyi auneba saidai naji bakinsa cikin durina ya hakan ta kasacene? tambayar da nike yiwa kaina kenan Halshensa ya fara karkaɗawa yina lashe duk wani ruwa ruwan da ke jikin durin nawa yina zuƙewa gamida tanɗewa, luf nayi kamar ruwa ya cini gadaɗi ga tsoro da nikeji "Ancefa cin mace da xafi abbah" Bakinsa yina cikin pupsyna yake mun magana ,kinajin ƙarar tsotson ƴar tsakar durina da yikeyi"Bawani zafi ,ki bani dama in shiga ke zaki ƙaryata masu bada labarinnn,(ɗuiyyyynnn,Yatsotso),kinji "Ya tambayeni yina wani jan fatar saman durina da sauri,saida ta tale sosai kamar rubber band,sannan ya saketa takoma dam yanda take...ƙara na saki "Abbahhhh" "Menene kuma?" "Uhmm bakomai" Zarcewa yayi da fingering 'dina yina cin durina da yatsa a hankali,yina dan caccakawa don gudun kar inyi kuka ko inji zafi ,haka ya ware cinyoyina sosai ya dasa halshensa akan orifice d'in yina nitsawa with pressurize motion,in yayi yayi ,ya d'an zura yatsarsa a hankali,in yaji nayi mutsu mutsu ko nace "Ashhhh" sai yayi maza ya janye ya cigaba da tsotson vgn nawa a hankula,shi a wannan lokacin ba abunda yike son yaji illah fusssss! Shikuma ya danna hajiya bananarsa ciki,don yasan indai yaji fusss to tantanin ta yage kenan. _(Hattara ga 'yan mata masu saka tablets ,ko roba mai d'aukeda magani da sunan maganin infections ,wallahi once kika saka wajen zai bud'e ,kuma sunanki disverged, don haka iyaye mu kula kar garin Neman magani a cuci yarinyarmu in her feature life)_ Shikam kafatanin haqurinsa qarewa yayi ,buransa tana wani irin cari ,ta qosa ta fara d'and'anan romon da yike cikin farjinta,roqonta ya farayi "Baby plz in shiga? " "uhm uhm nidai zanji zafi" jikinsa ne ya d'auki rawa kamar mazari wani ruwan maniyy na dad'a taruwa masa a Mara ,cikin rawan murya "Sorry baby alqawarinmu nanan ,I can't prick you ,until inkin bani umurnin hakan...ki tausayawa so-called Abbahnki" cikin shagwa6a66iyar murya ta furta "Abbah na yarda ka bani tausayi, amma in naji zafi zance ka bari" ai bai iya bata amsaba saboda ,wani irin force motion da ya d'ebesa ,sosai ya gwaleta ya kafa bakinsa cikin vg d'in ya tsotse tas ,ita kanta wani zurrrr zummm ta ke ji ,batayi auneba saidai taji yina addu'ar saduwa da iyali " الهم اجلبن الشيطان و جلب الشيطان من م رزقتنا" Wani wahalallen qara na saki ,saidai ,ina yasan za ayi hakan don haka qara ta bai samu fitowa sarariba ,saboda gam ya game bakinmu waje d'aya da nashi,zogi naji mai tafiya da kai,a yayinda ya nitsa complete jikinsa a cikin jikina ....wani qaqqarfan nishi ya saki ,🍌 d'insa ta fara harbawa tafara son iyo a cikin puppsy d'ina,saboda tsintar kanta cikin wani dausayi mai d'umin ni'ima da tayi, shi kuwa cak yaja ya tsaya yinason ya fara thrusting yina tausayina bayason inyi kuka ,lufff nayi na daina mutsu mutsu da qafana jin zogin na lafawa saidai ,jikina ya cika qam da wani Abu kamar icce ,Wanda shine yanzu kurum Matsala ta ,saida yaga na natsu sannan a nutse ya fara zuba mun gwatso yina girgiza kai gamida Jan yaji ,duk yabi ya gigice ,tun yinayi a hankali saboda gunjin kukana da yikeyi kasa kasa har ya zama out of control ya fara caccakata da iya qarfinsa yina wani irin gurnani da sambatu ,ni kuwa kuka na fashe da shi na kama kunnuwarsa qam ina wujijjigasa "Abbah zaka 6arrarakani ,abbah wayyo ,wayyo abbahna ,this is out of justice ,kainefa mai girma president bai kamata ba,kana karya alqawari ,ka barshi hakan nace akwai zafi wayyooooo" wani irin kuka na cigaba dayi cikin dasashiyar murya saboda yanda maqogona ke suya,tsabagen wahalan da Nike ciki "Shikenan khalisah na ,na bar maki Nigerian daga yanzu kece shugaban qasan nine mataimakinki don wannan adalcin da kike kira yau bazan iyaba nidai ki barni in fidda qaiqayin da bura na ke mun ,wasshhhhhh wasu tsutsotsine ke cinyemun burana, in ban caccakekiba kar ni zasuyi,ahhhhhhhh.....wayyyyyy daɗɗɗɗɗiyyyyyy Oh my dickkkkkkkkkkk" Haka ya cigaba da cinta haiqam wani irin zufa na gangaro masa tundaga wuyarsa har qasan cibinsa ,jiyike wani jirijiri na kwasarsa ,gabadaya ya rasa yanda zai fidda irin zazzafan sha'awar ta da ya d'auka for many years ,kukanta yike masa amsa kuwwa a kunne ,tana dukan kan gadon tana cizgan bedlinning d'in gadon da qarfin gaske tana bubbuga kanta ta gefe da gefenta ,wani ajiyar numfashi yayi kawai sai ya kwanta rikica ajikinta yadaina motsawa ,shima yina fidda wasu irin kauraran hawaye ,shi yama rasa wani irin godiya zai yiwa allah, kukanta sosai yike tasiri a cikin qirjinta,a hankali tunanin tun sanda take jinjira, yanda ya ringa shiga da ita makaranta a birnin masar da feeding bottles dinta a kafada ya ringa dawo masa,ikon allah kenan yau ga wacce na d'auka na raineta tuntana jaririya nine wankanta da komanta ,in return yau itace ta d'aukeni ,qugunta ya dauke girman quguna ,raminta ya shanye duk girma da tsawon halittata,kuka wiywiy yikeyi ,baisan sanda ya cafki nonuwanta ba ya dingi mulmulasu yina dad'a tutturbutsa 🍌 a can cikin raminta wani qara na saki yanda naji wani Abu ya zallaqa har cikin cikina ya game ya takure A kuma daidai nan ya fara tsarto duk wani madaran da ya Tara daga reservoir maniyyinsa ya fara malaloshi a cikin HQ d'ina ,shikuma yayi qyam ya takure jikinsa ya sanqare yina fidda wani irin kuka mai qarfin tsiya "ihhhhhhhhhhyyy" Sannan ya saki jikinsa a hankula ya kwanta a jikina ,sannan ya saqa hannun sa ta bayana a burkitoni yina duddukan bayana cikin sugar rarrashi ,a haka har ya samu ya ringa zaro buran sa daga durina, inajin zai fice gabad'aya naji tamkar zai zaromun numfashina saboda azaba ,qara na saki,sannan fit ya fita....Jijjiga kafad'una ya shigayi ta sigar rarrashi yina Jan hanci alamun shima yaci kukansa ne ya qoshi,so bakinsa gamewa gam yayi kaman an 6ame da salatif ,bayida bakin da zai iya cemun yi shiru bare ya rarrasheni ,jinsa yikeyi incompetent as if mafarki yikeyi ,yina tashi zaiga komai ya dawo jiya I yau. Don haka qamqameni ya dad'ayi tamkar zai maidani cikin qirjinsa, da qyar ya kwato halshensa da ya sargafe ya soma rarrashina ,ban baki gamida samun Albarka "Alhmdllh na raini d'iyata ,kuma Yusuf ya cikemun tarbiyyanta a yayinda mai martaba ya bani kyautar gimbiya ,magajiya kuma tauraruwar birnin zuciyata ,bazan iya bayyana maki how much I use to felt about you ba,amma kawai abunda zan iya cemaki ,Khalisah a shiryanike in damqamaki koda rayuwatane in har hakan zai sa ki farinciki,nagode...nagode da kyautar budurcinki da kika bani ,ubangiji allah ya bamu zuriya ta gari.... _wannan littafin bana kyauta bane ,zaki iya biyan ku'dinki #200 regular group ko #300 vip na katin mtn ta wannan number 09065990265 ,ko ta account details d'innan 7782217014 Mohammed Hassana ,fcmb ,Rush and confiscate your copy now💃plz in ba biya zakiyiba karki biyoni wannan book 3 ne na littafin jinin sarauta mun gama book 1&2,so plz,inbaki shiryaba tsaya ki shirya ngd_ [8/19, 13:35] Bamalli: *JNS 3* 101-105 *N* idai shiru nayi masa banida bakin magana ,ni kad'ai nasan wani irin zogi nikeji ,Sam na kasa had'e qafafuwana waje d'aya haka na gwale qafafuwana kaman na en kaciya ina fidda hawayen azaba. Jijjigani ya cigaba dayi cikin sigar rarrashi ,yina rad'amun wasu alqawurrruka da na kasa gamsarwa raina tabbatuwarsu ko akasin hakan Saida ya tabbatar da nayi shiru sannan ya kunna hasken screen din wayarsa dake kan side drawer sannan ya lalibi boxer d'insa, ya maida a jikinsa ya kunna wutar dakin gabad'aya, da sauri naja bed valet na rufe jiki na Murmushi yayi ya wuce toilet ya fara had'amun ruwa don ya dan gargasamun jiki na don harta cinyoyina sun fara tattasawa,so ni kaina in nakai safe bansan ya zanyi da tsamin jikiba . Plain lukewarm water ne sai d'an gishiri kad'an ya zuba sannan ya d'akkoni don ya gargasamun wajen _Hey My friends ,Anty and hajiyas from one side ,ga shawara kyauta plz ki tsaya ki karanta,ya kamata ki sani yawan amfani da gishiri too much yina kashe dad'in HQ,bashi kad'aiba yawan amfani da Alum ma haka,qaro I mean qaro da ake hadin matsi da kuka da garin zogale da Shea butter,yes yina game mace nan take,amma inyaxama excess shima babbar matsala ne,so plz mu gujeshi...bare kuma amfani da sabulan medicated irin na dettol ko septol koma ruwan dettol din kansa,duk illane garesu ,a takaicen taqaitawa duk wani maganin mata da baki yarda da ingancinsu ba karki jefashi wannan wajen don had'arinsa yafi ido.....Abubuwan da suke kamar abincin farji sune tafarnuwa, man hulba,man zaitun ,Zuma ,musk( original) wannan sune main main ,tafarnuwa ana seat birth da shi bayan kin tafasa ,sai in ya salamce kina shafa hulba ko zaitun ,sosai suna ciko da tsokar gaba ya qara ma mace cika da dad'i musamman in kinsan ke ramammiyace ,sorry ba zagi bane,sai kina matsin Zuma ko musk ta hanyar dangwalasu a auduga kidan saka for some seconds ki cire ,shima matsine me kyau dake qarawa nace dad'i ,itakuma Zuma da zaitun na qarawa wajen sul6i,a kuma other hands Zuma da tafarnuwa anti biotics ne shiyasa in an qone ake sawa saboda quick healing process, don haka suna taimakwa qwarai wajen maganin infection . NB plz ki lura wata mijinta baiyason qamshin musk ko tafarnuwa sai a kiyaye_ Duk wani raki fita yayi akaina musamman yanda yayi ta lallamina yina Dada massaging dina a cikin ruwan,though da fari naso langa6ewa da naga d'an bawanka na Neman sauya hanya ai sai nayiwa kaina qiyamun laili,na gyagije na kar6i treatment ya nad'oni a cikin towel ya kawoni daki bayan ya tabbatar da nayi wankan tsarki yina tsaye akaina waishi duk ganinsa koyamun zaiyi,kufa jini da mutumi kamar bani period ko banyi Su qawa'idi da Akhdari ba,sai bayan na kimtsa ya shafemun gurin da zaitun,ya lukimeni a bargo shima yaje donyin tasa wankan ,Wanda kafin ya fito har nayi barcina ,a hankali ya shige bargon ya lullu6e da shi sannan ya sakani a qirjinsa kafin barci 6arawo ya suremu Asubah ta gari ** A cikin kwanaki uku Abbah ko ince my romio ,don sunan da na qaqaba masa kenan ,saboda yanda ya zamarmun cingam nasan wallahi ko yaro na aura bazan samu wannan lelenba,a soyayya kuwa saidai yaci sunansa wato romio...Sam tun ranar da mukayi abubuwa🙈 ba'a sake gwadawa ba ,tun in na gansa ina langa6ewa da sunan ciwo har na saki jiki na ,saboda bayimun komai ,saidai yadan shashafani ,ayi sumba,ko ya 'daga mun Riga ya tsotsu nono in zai fita,iya kanta kenan Don haka na saki jiki da shi sosai na soma maida jiki na ,Sam nayiwa d'akina qaura ,ko mijina nanan ko bayinan ina sashen shi ,shima kuwa Sam bayi son fita inba abu ya zama masa tilas ba ,ummah kam wasan er 6uya mukeyi sosai Nike tsoron gamuwar mu don nasan bazata qyaleniba. Yauma kamar kullum ina kwance,nayi matashi da kan cinyarsa ,shikuma yina lallatsa laptop in yayi yayi ,ya duko ya manna mun kiss ,wani Philippine's series Nike kallo gabad'aya concentration dina yina wajen ,kiran sunana yayi a hankali Maimakon in amsa masa kurum sai na watsa masa shanyayyun idanuwana masu tayarwa da maza tsikar jiki "Ya kamata ki koma full duty haka nan ko tunda kin warke,a taimakawa bawan allah" Noqe kafad'a nayi ,cikin muryan sangarta nace "uhm uhm bayan...bayan ban warkeba,yo wani duty ma kuma?" "Hahhaha badai kince baki warkeba bari in testing din wajen inji tunda baki gane dutyn ba " Langa6e kai nayi sannan nayi saurin tashi zaune ganin yina qoqarin cusamun hannu cikin skin tight d'ina me jikin roba "Ohoooo ai na gane ,kawai dai a qaramun lokacine plzzzz,kaji my mentor " na fada cikin shigar rarrashi Jan hanci na yayi "wannan dad'in bakin naki..." Cak ya dakata saboda yanda yaga ina waige waigen Neman wayata dake vibrating A hankali na dauka ina observing number sosai ban wayi number ba saidai a hankali na kanga a kunnena kafin na amsa sallamar d'aya Barin Shiru nayi ina saurare kafin a qufule nace "see banson rainin wayo kinji ,idanma turo ki akayi don ki latsani,so ban latsuba....and mind u karki sake kirana ,if not zan tabbatar San an mini tracking number nan,an ganomun ke and I must punished u" Daga nan na ja tsaki na kashe wayar ina numfarfashi kamar wacce tayi tseran gudu Rungumoni yayi ta baya yina bubbugan kafad'una a hankali,cikin sigar rarrashi Wani tuquqin 6acin Raine ya d'ibeni kurum sai na kife a kan cinyarsa na fashe da kuka A furgice ya ture laptop din gabansa "Yadai lafiya kuwa,waya mutu?" "Eh mana dole kace wa ya mutu tunda kana Neman gurgunta mun rayuwa" "To fah meyafaru ?" "...uhmn karkacemun baka saniba ,don wannan kamar cin fuskane" Hankali na ne ya tafi akan wani gajeran text msg da ya shigo wayata yina yawo akan screen,hankali na yayi qololuwan tashi ,Wanda hakan yasa banji maganar da excellency ke mun ba ,saidai ya ganni nayi zumbur nayi tsaye akan qafafiwana saida na gama text d'in sannan na waigo na kallesa ,kafin a hankali na saki fuskata "My romio zo ka rakani manaaaaa" na fad'a ina kashe masa ido fuskata da er fara'a yayinda er qwalla ta gangaromun "Wohoho baby rigima!,yanzun kike kuka kuma saiga hawaye ,amma aidai kinga aiki nikeyi ko? Kuma beside ciwone fa a jikin ki baki warkeba ,ina zaki?" "Uhmm ni nawarke kawai in bazaka ba kasa a kaini " "Shikenan aini dad'inane sosai zan rakaki da mundawo kuma sai a ramawa kura aniyarta kin yarda ?" Daga masa kai nayi alamar yarda,shikenan kwasomun kayanda zansa Tsalle nayi na kwaso masa kayansa suit brown da milk din Riga ,takalman da suka dace dashi Nima a gurguje na d'auko wata ready made d'in gown brown na saka yayi azaban kar6ata rigar kamar blouse din yara don haka CA's nayi kamar babybaby. Wata malfa na saka ,da takalmi cover mai tsini na dauki wayata ,naje na kamo hannunsa "My romio zo muje its urgents" Kallon up and down yayi mun,kawai sai ya koma ya zauna "What karka cemun ka fasa my" "Sosai ma ,zonan" ya kamo ni ya matse ya manna bakinsa a saitin kuncina ya fara daukarmu selfie ,cuno baki nayi "my ,I don't wan keep dem waiting " "oh go amma ba da izinina ba" "towai me yasa" na fad'a ina duddurke qafa cikin sigar qosawa "See a haka zaki fita ,da igiyoyin aurena har uku akanki?" "To ai ni yarinyace " na fada ina gyara zaman malfar hulata a kaina ina wani banqaro qirji. Wani hoton ya sake haskamun "Abbah wallahi zan fasa maka kuka" "Kiyi ai duk cikin love ne" Da dai naga abun ba na qare bane yasa kawai na dauro wani siririn veil milk nayi rolling bayan nasha kunu "na shirya " murmushi yayi ganin na daure fuska yasa ya haqura bawai don shigar yayi masa ba Muka fito bayan ya bada umurnin hada tsaro zai fita ... [8/19, 13:37] Bamalli: *JNS 3* 106-110 A gaban katafaren restaurant d'in motocinmu suka faffaka ,nikadai na fito ,bayan na roqi mai girma president akan ya zauna tukuna a mota kafin inzo. Ina tsaye akan wani jan dogon carpet ne ,da aka malala mun har cikin restaurant din, bayana guides ne da bindigogi masu tsarona . Saida masu kula da wajen suka fatattaki duk wa'inda sukaje cin abinci a wajen ,a qasaitance na ringa bin carpet din zuwa cikin wajen ,saidai cak na tsaya a gaban wajen saboda hango wata hamshaqiyar gogiyar matashiya da nagani tana fitowa bayanta itama guides dinta ne Don haka kowa ja yayi ya tsaya yina kallon dan uwansa "Karki cemun kece me damuna da kira a lokacina mafi tsada da yafi kamatarmu da ke6ewa da mijina " na fad'a ina nunota da wayar hannuna Kame baki tayi tana guntse dariya "Haahhaha karkicemun dama wai kece wannan matar da ake zuzutamun ,hmm wannan shi ake cewa jinki yafi ganinki,ada har na fara tunanin janyewa in bar maki mai girma president amma yanzu naji na dauki damarar yaqin Neman soyayyar sa,kuma tunda yace yina sona saina auresa kota halin qaqa" Wani wahalallen zufane ya karyomin kota ina,sosai na tsure ,ya zan had'a kishi da wannan goggiyar yarinyar tabbas saita qwacen miji dukda iqirarin son da yike ayyana yina gwadamun. Miqa hannuna ta baya nayi ,atake guides dina suka bani ,check da wani Biro mai Golding ink A nutse nayi signature na yage na miqo mata shi ,saida na kauda fuskata "Wannan cheque ne Wanda yike opened ,na siya soyayyar da kikewa mijina akan farashin miliyan d'aya...miliyan biyu...goma...ashirin ,ke koma nawane ki rubuta ki fitar nidai ki qyale mun mijina" "Allah sarki wama kike da suna? Kinajin mijinki zai furtamun so ne in banda wani matsayi? Kinko San ni wacece? " ta fad'a tana hard'e da hannuwarta akan qirjinta Ca6e baki nayi "heyyy sanin ko ke wacece bashi da wajen zama ko mahalli a qwalwata,abunda kawai na sani nice sarauniya a fadata ,don haka duk inda naje dole in mulki wajen,so karki gigin shigomun gidana na gargad'eki" "To shikenan mu zuba mu gani ,nikuma saina sa Mr.president ya furta mun Kalmar " I love u " a gaban idon ki ,donki gane sarautanki a garinku take tasiri ba wajen masu mulkiba" "Ke banza ,kankiga biri ,biri ya ganki ai shiyasa na taso Mr.president d'in da kike zawarcinsa ruwa a jallo don a gaban ki ,gaban kowa ya bayyanamun ya tsanaki" Da azama na juya naje cikin motarmu na kamo hannun sa ,tambayana yikeyi "yadai meyafaru all my actions yinafa idon duniya ne ,kawai rad'amun meke faruwa?" Janyo hannun sa nayi kaidai zo muje" na kamo hannun sa muka fito gabansu na tsaya "OK gani ga budurwarka ,so Nike ka fad'ama ta ka tsaneta ta fice a rayuwarmu yanzu yanzun nan" Dariya ya bushe da shi ,a take aka fara haske mu da camera ,a kunne ya rad'amun "oh my ,wannan ko domestic violence baikaiba,karkija en jarida su samu na sakawa a shafukansu " "Uhmuhm kurum nidai ka fad'amata kurum" Jan kuncina yayi "wannan sunanta zubaidah ,a matsayin abokiyar wasa take a wajena so kema abokiyar wasanki ne,ba a qasar nan take aureba ,tana USA wannan ne zuwanta kawomana visit na farko bayan na shaida mata nayi aure ta shaidamun zatayi testing level din sonda kike mun,kinga kin bada mata ,taga wallonki" ya qare yina dariya Da sauri naje na rungume ta muka d'ungumo muka kamo hanyar gida ** Ummah kam Sam ta fice daga shirgina da mijin nata, a cewarta ta barmun shi muci mu guma indai gindine da kanshi zai ginsheshi itakuwa dama bawai namiji nana ta yayi da qasaba tafi gane lesbians dinta,mulkine kuma an bata madafan ikon tayi yanda taso ,aimata gwanjon kalan matan da takeso tayi masu 6arin naira ta d'ebi gara. Bayan sati biyu Muka wuce yawon shaqatawa qasashe biyar na za6a ,mun kuwa wataya sosai daganan muka sauka a saudiyya mukayi umrah ,aikuwa acan na fara 'yan qananun zazza6i ,gwajin farko akace ciki,oh my god nan gatan duniya ya kara ,saukemun ,na dai barmuku sugar daddy a hannun er qwaila ,haka na zauna muka cigaba da rainon cikinmu ,banda matsalar kewar gida duk muna chart da waya dasu ,don haka koda na warke cemasa nayi ya barni a qasar london atmosphere dinsu yafimun dad'i....itakuwa tafiyarmu dad'i ya dad'a yiwa ummah haka ta saki jiki har kwarata ake kawo mata gida,Nikam a d'ebe d'ebe saida muka kwashe kusan wata shida don ni a gidansa na England na tare ,har dawowa Nigeria yikeyi ya barni acan, inkika ganni na murje nayi fresh nazama damfareriya ina juyawa da qyar ,karatu kam nace tunda na samu certificate din secondary a barni saina haihu yarona yayi qwari. Mr.president kam shida kansa yaringa terere cikina a dangi kowa kam yayi murna barekuma masarautar mu ,da sukeda qishin yara ,PA kam takanas ya taho shida saudah itama da nata matashin cikin sukazo dubani,naji kunya sosan gaske saboda rabon da mu hadu da saudah tun kafin ayi bikinmu ,wai yau gani da cikin abbanta,saidai kuma mazewa nayi don nima ai cikin dadynah ne a jikin ta PA yina kirana Anty amarya ,acewarsa aini surukuwarsa ce ,nikuma ina kiransa my big dady ,sunyi kusan sati a London sannan suka koma ,dukda basu so komawa ba sai sanadiyyar ciwon anty farida da yayi tsanani ,dama kuma shine dalilin da ba'azo da ita ba Sun koma nijeria amma hankali na a tashe yike duk mintoci saina kira su donjin halin da momyna take ciki ,A asibitin da take aiki suka sauka ,saboda nan taje koda batada lafiyar dukda yanzu tayi resigned Daddadar albishir akayiwa PA cewan wannan kumburin cikin da take fama dashi da fari sun dauka fibroids ne ,cikine saidai yaso yazo da matsala ne amma yanzu komai normal don cikin ya shugarma wata biyar a kowanne lokaci dan cikin zai iya fara motsi Murna da tsalle kamar zan hauka dajin wannan daddad'an labarin nikam zuwa yanzu ba abunda nikeso ,illah inzo indafa cikin antynah kuma momynah ,cikinda akayi ittifaqin bazata sameshiba ,saidai ganin yanda nima duk na fara tattasawa yasa likitocina sukayi cautioning din excellency kar a barni inbi flight,a dole na hakura saidai an dakko anty rabiyya tazo ta zauna dani ,shikuma excellency hankalinshi na London yina Nigeria Har saida cikina ya shiga wata bakwai ,a lokacin kuwa gabad'aya cikin a qafa ya zauna mun ko tafiya ban iya yi ,duk d'an uwanda ya kira ni a waya to da kuka zamuyi sallama ,ina roqonsu gafara a cewana na qunshi ajalinane ,tunda yanzu ban iya tafiya saidai Jan jiki ,wanka ban iya dirje jiki na ya fita saidai excellency yayimun ,haka shaving da sauransu ,ga wani baqi da nayi a wajen goshi da wuya na musamman Duk wannan abun ummah ko a jikin ta bata damu ba ,don ita yanzu shedan ya gama kad'a mata ganga a ka ,to din me ake haihuwar? Ba don gado bane? To ya sakar mata komai bata bukatar d'a namiji ma ,ko sha'awarsa balle har tayi sha'awar yara Sheqe ayarta take yi ,tayi suna sosai a Nigeria har kalar style din wankanta manyan mata ke kwaikwaya ,shikuwa my Romeo ya dawo ya taremun ,dukda sex d'inma andaina ,kuma shima acan Nigeria umman bata yarda ,don haka yazama tamkar sufi, in baya tare dani to yina masallaci yina mun addu'ar rabuwa da cikina lafiya ko allah yasa shima rayuwar mu ta dawo irin Nada ,kujerun hajji kuwa da umrah d'ururu ya bawa malamanmu don kawai suje suyimun addu'ar sauka lafiya ,a gidama haka iyayena ke aikomun da magani sosai kuma nikejin dad'insu ....Asibitine nace kawai mu haqura da zuwa don duk in mukaje aka jagwalgwalani to ranar na me barci ,to menene tindadai anyi booking aiki za ayi mun nanda sati takwas gwara kawai inzauna in jira lokacin. ** Nigeria A davil club dake garin ikko ,excellency ce zaune gefenta wasu irin goggagun kafiran enmatane suna romancing dinta a filin mutane ,itakuma tana buqan shisha ,sun yi nesa cikin masha'arsu saiga wata budurwa da ganinta inyamurace ta nufo inda suke Akanta ta tsaya ,kafin ta cire tabarau din idonta "Hajiya magana nikeson yi dake" Cikin tsawa ummah ta hauta da masifa "Ke ! Bakiganin am busy ne ki jira sai sun gama gamsar dani " ta qare maganar ta tana jawo wata budurwa tana tsotson fatan qasan kunnenta "Hmmm to karki damu in kin gama ,dama alarting result ne ,na kawo maki nasan inkin bude da wuri zai maki amfani ...na barki lafiya " ta fad'a tana jefa wani qaramun envelope akan tebur din da ta d'aura bututun shishan Kamar zata share ,sai kuma ta dakatar da ita ,sannan ta yage envelope din ta fara karantawa ,saida takai qarshe sannan ta yaga takardan ta zubar ,sannan ta waigo ta kalleta "To meye damuwa na anan"? " bakiga abunda ke ciki bane?" "Yes nagani,mercy akawu na d'auki da qwayar cutar sida a cikin jininta ,toh kinzone in maki taimako da kudin jinya ,sakamakon quruciyarki Dana Mora a watannin baya ko mene?" Kallonta tayi tana murmushi "Humm hajiya kenan,ni tuni nariga na cira rai da rayuwa, tunda a halin yanzu ba HIV bane ke gareni yayi chronic ya zama AIDS ,so am waiting for my corpse ne...kece Nike bawa shawaran kije a gwadaki don kema tabbas kina dashi " Wani muguwar tsawa ummah ta daka mata "ke ni tsarar kice? Ta ina zan samu qanjamau ? Me mukayi dake? Tsotsan duri ko shan baki? Ke din namijine da zan samu qanjamau sanadiyyar ki?" Dariyar raini tai mata "Hajiya karki maida kanki daqiqiya ,ina tabbatar maki kin kamu da qanjamau wata kusan hudu baya tun had'uwarmu...." Ai bata qarasaba tayi mata wani irin mugun shaqa ,sannan ta kafa qumbunar robanta a murfin maqoshinta ,a take jini ya fara tsatsafo mata ,kiciniyar kwatar kanta tayi ta kasa kurum ta miqa hannunta akan wani tebur dake d'auke da kwalaban giya ,ta rarumi d'aya ta buga da teburin a take ya fashe ruwan giyar ya watse, wani qarfine ya zo mata daidai lokacin da taji ummah na cewa "Gwara inga gawarki tunda na lura abokin mutuwa kike nema ,kafin kiyi mun sharri kija mijina ya rabu daniiiii..." Burum!!! ta nitsa mata fasashen kwalban a ta bayanta Wanda saida ya nitsa cikinta,wani razananniyar qara suka saki,ita mercy ta zube a sume, itakuma ummah ta fad'i nan raiga hannun allah wani irin jini ya fara gangara kamar an yanka sa Tsorone ya kama en wajen kowa ya fara arcewa ,sai wasu mutanene suka kira polis ana zuwa aka taras ummah har ta cika ,haka aka kinkimi gawarta had'e da mercy Wanda duka ya farfad'o da ita ,cell aka wuce da ita itakuma ummah aka sakata a ambulance, zuwa babbar asibitin Lagos Tuni labarin ya fantsamu a duniya ,Saudah dake zaune da anty farida suna shan fruit ,suna ta6a ,hira tana shaidawa anty farida wai duk jikinta a mace yike ga gabanta dake yawan fad'uwa ,bata yanki tayi da haka mata ke tsintar Kansu a ciki in cikinsu yakai wata bakwai haka,"to ai ke anty gashi har cikinki yakai na Tara bakiji hakan ba" "in naji ai bazan fad'a makiba saudah saboda ni babbah ce" PA ne ya turo qofa yina yakace zufa,yina addu'ar allah yasa basuga abunda yake gani yanzu a labarai ba. A tsorace suka miqe kowa da tsireren ciki "lafiya" sambatu ya farayi "bakomai ina zuwa " kurum sai ya fita waje yina nanata innalillahi...da qyar aka tausheshi ya dawo ya saka kaya securities suka wuce dashi airport zuwa Lagos Ha'ahhh hankalinsu bai gama tashi ba saida sukaga dangin saudah suna tittid'owa gidanta ,ana ke6e anty farida ganin ita saudan bata saniba ana bawa anty faridan haquri darokonta ta tsareta tunda tanada ciki, cikin kuka anty farida take nanata "dolena tunda yanzu saudah ta rasa mahaifiyarta nice zan zama bangonta allah sarki allah ya jik'ankiii...." Qaran fad'uwar saudah ya ankaran dasu da sauri aka kwasheta sai near by asibiti, tun kafin sukai ta fara bleeding don haka ,ana zuwa d'akin tiyata aka wuce da ita don fidda bakwainin cikinta don ceton ransa, saidai inah bai fito daraiba ,sakamakon amniotic fluid dinda ya dad'e da tsiyayewa kafin jinin ya 6alle ** Excellency hankalinsa yakai qarshe wajen tashi a ranar da yamma ya dirku a Nigeria a can azdajarz akayi jana'izarta ,saidai shi abunda ke basa mamaki ,mai yakai ummah club har fad'a ya had'asu da arniya ta Burma mata kwalban giya ta mutu? Wannan tambayar a bakin yarinyar kadai zai samesu ,saidai bayan kwana uku aka je cell don a fidda mercy aka taras itama tayi mushe ,sanadin hadiyar guba da tayi, saboda tsoron hukuncin da zata kar6a sakamakon kashe matar shugaban kasa da ta yi. *** Duk bidirin nan saida saudah ta kwana bakwai sannan ta farfad'o ,shikenan na rasa uwa na rasa d'an cikina ,Allahu Akbar allah ka musanyamun da d'an da na rasa ,ka kuma jiqan ki mahaifiyata....shesheka ta cigaba dayi, excellency na Mirza hannunta yina tofeta da add'ah A hankali ta bud'e ido akan abbah ta saukesu "Abbah dagaske shikenan na rasa ummahta rasawa na har Abadan? Kacemun qaryane mafarki nikeyi abbah kaji?" Shiru yayi mata saboda wani mugun tausayinta dake Neman sakashi kuka,yina tunanin ranar da saudah zataji ta hanyar da uwarta ta mutu Haquri yayi ta bata,gamida yi mata nasiha mai ratsa zuciya ** London Mutuwar ummah ba komai ya dad'a saniba sai Karin mutuwar jiki,kullum ina cikin tunanin rayuwar zamanmu da ummah,a take na fara firgici bana iya barci ,sai convulsions na fara pre eclampsia ,don haka abbah na can aka kwasheni akayimun urgent cs aka fidda mun yarana en uku ringis biyu maza d'aya mace ,saidai gabadayansu a incubator aka sakasu saboda rashin girmansu Labarin haihuwar baiyiwa kowa wani armashiba ,saboda nima uwar bana hayyacina ,ga tsinkau tsinkau yaso kamani ,ga yaran bawasu cikakken lafiya,ga rasuwar ummah ** Bayan wata biyu Komai ya soma zama stable anty farida ta haifi danta na miji an sa masa sunan Ahmad Nikuwa zuwa yanzu mun gyagije ,yanzunma ummah Sarah(mahaifiyar Dr.Khalid) ita ta zo ta kwashemu ,zamu dawo gida Nigeria don mu cigaba da wanka dukda ba wani wanka akeyiba ,tsarkine sai shan ruwan magani... Yarana sun yi kyau dukda basuda girma amma kyawawan gaske ,dukda mazan babansu suka biyo ,macen ne tayoni sak, itace taci sunan ummah,mazan sukaci Yusuf da mai sunan me martaba ** Bayan shekara biyu Inkika ganni na zama cikakkiyar mace,nice first ladyn Nigeria ,ga triplet d'ina sunata gudunsu harma sun fara zuwa kindigatin class ,yanzu haka darun da mukeyi da excellency wani gwarnin na rakito,nikuma alankatafir nace banaso saboda cs akayimun sannan ga yarana basuyi kwariba gashi haihuwar kasada nayi a baya. Saudah ma ta haifi diyarta mace ansa mata sunan diyanah ,yanzun haka wanka sukeyi Dr.Khalid yanzun haka ya koma masarautarsu sakamakon tsufa da ya kama babansa ,yayi masa murabus yanzu shine sarki,no more likitanci sarauta ya kankama Yanzu haka yaransa biyar da anty habiba ,zumunci mukeyi sosai da sosai Zaman lafiya dajin dad'in ya tabbata a wannan family ,gabad'aya gudajen hud'u mun dunkule ,mai martaba shine tamkar mahaifi a garemu, nanneh ma ta zama garke ,gidan sarauta ya zama sai Sam barka TAMMAT *Allah ka yafemana dukkan kurakuran da muka yiyyi a cikin wannan littafin,ka bamu ladan abunda mukayi daidai* *Nagode sosai duk wacce nayiwa kuskure ,ko aka kirani ko chart ban responding ba, tun daga fara littafin nan zuwa yau,plz Ku yafeni zai zama ajizancine irin na d'an Adam ,amma harga Allah naji dad'in zamana daku* *Jinjinata da yabawa ta bazan gajiba gareku my real fans na groups d'ina ,ZAFAFA NOVEL PAID GRP,ZAFAFA SPC GRP,V.I.P COMMENTS BOX,JININ SARAUTA COMMENT BOX 1 & 2 Nagode Allah ya bar zumunci,masu comments kuma da masu sharing littafaina a mabanbantan shafukan sada zumunta ,maza da mata kuma ban manta daku ba ,ubangiji allah ya biyaku da dukkan Alkhairansa ,nasan soyayyace gamuwar jini,kunyimun nayi maku allah ya barmu tare*