[7/27, 5:25 PM] Bamalli✌️: *🕊️JININ SARAUTA💍* _(The Gorgeous Royal blood)_ *PART TWO* *LITTAFIN KUD'INE* Page 1-5 *Alheri writers Asso* *Previous* 🌴Wani razanen nen qara Gimbiya Diyanah ta saki tana nuni izuwa ga hoton Su'adah sanda tana jaririyar na jikin telebijin ,kafin ta hau furta "Yarinyataaaaa!!!" Suuuu ta fad'i sumammiya. *Continuation* Sarki dake gefen ta ,dame maganin miqewa sukayi suna wa Allah godiya ,lallai sauqi ya soma samuwa,dukda dai maimartaba ya shiga halin d'imuwa ganin Gimbiya Diyanah kwance sumammiya,Ammah izzah bai barsa ya nuna zulluminsa ba "Sarkin Magori ,yaya anya ba matsalar nan qaruwa tayi ba? Tayaya zaayi cigiyar yarinyar mutane tace ermuce,sannan kuma gata zube ba nimfashi" "Allah yaja da yawan rai ai Na fada maku in ta fara shan maganin nan duk abunda ta fad'i gaskiya ne ,koda ko a sumbatun barci ne,kuma Alhamdulillah kaga wannan farin ganin da ta fara tozali dashi ,ita zai zama ginshikin warkewar idon, kuma yanzu inshaallah zamu had'a magunguna nanda sa'oi Ashirin da Hudu zata farka tamkar wacce bata ta6a ciwoba sai a wuce da ita asibiti don a bata magungunan kuzari" Jinjina kai mai martaba yayi ,kafin ya koma ya zauna tareda rafka tagumi ,yina kallon incantation dinda sarkin magori keyi akan Gimbiya diyanah tareda yarfa mata ruwan rubutu ** tsakanin Gimbiya zulaikha da Boka Hatsabibi kuwa Gimbiya zulaikha zaro ido waje tayi tana kallon sarkin magori da wani irin zugegen carbi ,yina rubutu a allunan qarfe yina kangawa a wani ganga gangan wuta ,a gaban Gimbiya diyanah Kafin ya dawo kanta da dafaffen qwai guda talatin,kowanne ya zanesa da rubu da tawwada. "Kai bud'e baki kai ta hadiye mun wannan qwan ba tareda ka tauna ba,in naga 6ungulen qwan nan a bakinka ,wallahi saina yi maka azaba da wuta" yafada yina miqa mata a hannunta don dai bata gani. Bud'e murya tayi da wani murya me ban tsoro ,kamar na wani wullin gardin Aljani "Kai malami kafita harkar mu,inba hakaba daganan wajen iyalinka zamu koma,kasan wani irin jini akai mana yanka muke shanyewa duk bayan makonni? To bazan jirga ba,kuma kaga dai da haukane da Makanta ko? To sai na had'a kai da abokaina yanzu mun shanye hannunta da kafar ,bayan mun cillata duniyar da bazaku sake ganin ta ba,gwara ma Ku Nema sulhu a wajen mu" Tuni ran sarkin Magori ya 6aci "Au nine zakuyi wa barazana? To bari kaga" Zaro wani qarfe yayi jajazir cikin garwashin wutan ya nufota dashi . Da sauri sarki ya daka masa tsawa "Kai nine zaka qonawa mata? Kwashe kayan ka baa son maganin naka" Murmushin jin dad'i Gimbiya zulaikha tayi ,sannan ta cigaba da kallon su ta cikin qwaryan. "Ku gafarcemu ranku shi Dade,da Aljani duna da er mairo taurin kai garesu ,ko cikin En uwansu Aljani basu jin maganar su ,Horo d'aya ake masu ,shine ai masu lalas da wutan nan " Tsam mai martaba ya mike sannan yakoma can baya ya juya masu baya. Danqar qarfen yayi ya tunkareta dashi ,zaka had'iya ko bazaka had'iya ba?" "Banza tayi masa tana hura hanci Da Sauri ya fizgi qarfen ya manna a saman hannunta,ji kake cuiiiiii ,kamar ana soya mangyad'a Wani gigitaccen qara ta saki kamar maqoshinta zai fashe. Cikin numfarfashi ya fara daga masa hannu ,ganin ya d'akko wani qarfen A jikin wutan " Zan had'iya ,na rantse da k'ahon sarkin Aljannu zan had'iya,Amma kabarni in harhada kayana a jikinta Dana idonta don da wannan aikin nike ma jariraina hidima ke kuma zulai kin shiga uku ,tunda kika ja akaimun lalas " Tsaki sarkin magori yaja "kaji da hadin fitinarka " A hankali Gimbiya Diyanah ta jefa sukutum din kwan a baki ta had'iye ,sunyi hakan kusan sau takwas ,gabadaya kwan ya tsaya mata a qirji "To ai sai ku bamu ruwa ko?". Banza yayi masa ya cigaba da basa yina had'iya ,har saida ta had'iye qwayayen nan guda talatin batareda ruwa ba ko ta tauna. Tana hadiyar na talatin d'in ,ta fara burgima tana riqe qafa da ciki ,tana ihu Can ta fara shek'a aman zaftara zaftaran allurai da nannad'adun baqaqen zare . Saida ta amayar da kaf qwan da ta had'iye kafin ta soma sakin wani irin tusa mai wari kamar na balagurmi ,iska na fita a kowanne kafan fitar iska na jikinta har kunne,Idonta ya ringa fitarda wani irin hawaye mai kaurin gaske kamar majina Ba sarki kad'ai ba harta zulaikha saida ta tsorata Mikowa bokan kwaryan yayi ,tana bala'i da kumfar baki " Haba Hatsabibi to meye na nuna mun ,kuma meye amfanin tsayawarka anan ? Kana gani suna qoqarin lalata mana shirinmu ,har Aljanin yina iqirarin na shiga uku?...." "Matsalarki ci da zuci Zulaikha in banzoba kinsan da wannan tarnaqin? To kisani asirinki na dab da fallasuwa....kedai cigaba da kallo gyara tasu 6atawa namune" Murmushi tayi "Na yarda da aikin ka Hatsabibi uban Hatsabibai" "Ja'ira ai dole yanzu kimun kirari ,sai kin k'aramun tsuliya naci sannan kin bamu kafin Alqalamin jinin karnuka ,kafin mu fara aiki" Dam! Gabanta ya fad'i A sanyaye tace "To hatsabibi" Kar6e qwaryarsa yayi a hannunta "A halin yanzu hankalin faccalarki data gur6ata ya dawo daidai ,kuma idonta ma ya bude ,saidai zasu sha wuyar magani kafin ya dawo daidai saboda cikin yaranmu,akwai Wanda ya fitar mata ta ido,don haka zai yi wuya ta ringa gani gargar saidai in idon yaga d'aya daga cikin abubuwan da mukayi wa Asiri guda uku ** Safa da marwa excellency tashigayi tareda kaiwa d'ayan tafin hannunta Naushi. Qaqqarfan Ajiyar rai ta Aje" Su'adah matsayin d'iyata ,wannan damata ce,ada na tsaneki kina jaririya ,amma a yanzu ina mugun sha'awarki Su'adah ,don haka dole in taya megidana yaqi har sai naga na kar6e su'adah a hannun farida nikuma in maisheta dadiro ta,Wannan shine kaza yazomun daga sama gasassah ,amma abun tambayar to a inah za muga Su'adah? Kuma in an ganta ,Excellency zai iya damqa mun amanarta a karo na biyu kuwa? Wayyoh Allah na ga qoshi ga kwanan yunwa" Daukar wayarta tayi ta danna kiran wayar me girma Vp "His Excellency ,Yanzu a ina zamu nemo d'iyarmu,wallahi a halin yanzu na matsu in kar6i d'iyata ko na samu in gyara 6arnan da na Aikata a baya ,dukda dai quruciyace a wancan lokacin,Amma..." "Umman Saudah ?" "Na'am ina sauraronka" ta fad'a tana shesheqar kukan munafurci "Ki kwantar da hankalinki ,Su'adah tana qarqashin kulawata" Wata ihun murna ta kurma masa ta cikin wayar kamar zata fasa masa dodon kunne,kafin ta sheka da gudunta d'akin Saudah ,while tana masa ihun tambayar "Sweet are you serious?😂",tana dukan qofar d'akin Saudah " Uwata bud'e qofa anga Aminiya" kawai murmushi yayi ya kashe wayar kasancewar yina tareda Dr Khalid "Sir,Ni yanzu da kake gani gobe zan wuce India muna da wani congregational meeting na surgeons,Wanda dole in samu halarta,saidai na fad'a maka, matsawar anason hannun yarinyar nan ya gyaru to saidai a fitar da ita waje,inko ba hakaba wahala za ayi daga qarshe saidai a yanke hannun a saka na roba ba fata akeyiba." "Dr. Kuma kace Dr da ya kware a wannan aikin a Egypt yike ko? Kaga da sai kayi mana jagoranci mu tafi,sai ka zama idonmu ,tunda kaga commitment sunyi mun yawa,mai girma shugaban qasa bayanan yanzu nine his executive ,gabadaya Nigerian tana hannuna ga mutanan kuduncan da qorafinsu ,shine bansan yanda za ayiba ,kuma inajin tsoro kar yarinyar nan ta naqasa ,don soyayyar yarinyar nan tawa a jinina take,ina mata son da bani iya yiwa kaina" Ballara masa harara Dr Khalid yayi kamar wani mace "Kaji shi wai yina sonta ,Anya ma wannan mutumin ba son su'adah yikeyi ba kuwa?" "Kayi shiru doctor" "OK zamu tafi ta helicoptern asibitin nan zuwa misrah gobe inshallah ,idan nayi mata booking sai in tafi meeting din ,so that da na gama sai in koma wajen ta" Godiya yayi masa tareda mika masa hannu don suyi musabiha. Noqe hannunsa Dr.Khalid yayi cikin kwat dinsa "Aah my father in law,ko a musulunci ya halarta suruki ya girmama surukinsa,kaga kuwa bazan iya baka hannuba saboda Su'adah" Maganar tazo masa a mugun ba zata "Suruki? Father in law? Kenan son Su'adah yikeyi? Aikuwa bai Isah ba ,Su'adah tawace ni zan raina kayata ta girma in aure ,bazan kaita hannun kowa ba ,bare ta wulakanta kamar yanda aka wulakanta mun ita a yanzu,don haka qwalelenka young doctor ,wannan Su'adah ba tsarar zuciyar ka bace,Dani ta dace! " Abunda ya shiga kissimawa kenan A ransa,kafin kawai yayi masa murmushin yaro yarone Sannan ya sa kai ya fice.................... [7/27, 5:26 PM] Bamalli✌️: 6-10 Murmushin Nasara yayi hmmm Wata fad'a maka borno gabas take? Zurma ka nayi ,kuma na gano zuciyarka ,wato kaima son Su'adah kakeyi,kamar yanda naga madarar sonta kwance a qwarar idon PA dinka ,to dukkanku bazaku samuba don ,bazakuyi amai Ku lashe ba,dukkanku kunada Alaka da Su'adah kuma Su'adah yarinyace kunyi mata girma,nikuwa zan iya zaman jiranta har ta isa aure na aureta,haba kowa da son zuciyarsa ! Washenkari jirgin doctor Khalid da su'adah ya d'age zuwa qasar Misrah don Neman lafiyarta,har zuwa wannan lokacin uffan ,Su'adah bata iya furtawa ba itadai kawai damuwarta shine ina zata nemo iyayenta,ta rungumi mamanta itama taji d'imi da soyayyar uwa,da kowanne d'a keji. Ayau da ace mahaifanta mutuwa sukayi ,tabbas bazata damu ba ,Amma yanzu tasan iyayen ta suna raye saidai sun nuna basa muradinta a rayuwar su ,toh wanene ma zai nuna mata so ,itakuma har ta yadda? So guda dayane tak,kuma shine Wanda take yiwa PA, a zahiri ya sota bayan yasan ko ita wacece,batareda kyama ko hantaraba yike kiranta daughter ,ya dakkota ya inganta rayuwar ta da hasken ilimi ,toh ta ina zata iya biyansa? Hawaye ne ke fareti a kuncinta Wanda ta kasa tsaida su daga shatata. A 6angaren Dr.Khalil kuwa gabadaya ransa ya dugunzuma tunanin sa shine mai zaiyi ya sanya su'adah farinciki,Kuma tayaya zai sada su'adah da Asalin iyayenta ko ya samu ya kauda mata da damuwarta a wannan qananun shekarun nata. Matsowa kusa da ita yayi ya kamo hannunta yafara murzawa tareda bubbuga mata kafada cikin sigar rarrashi. "Su'adah kiyi hakuri ,kiyi shiru ki daina kuka ,kina tareda yayarki dazai zame maki bango kuma lemanki,nayi maki Alkawarin sadaukarda farin cikina don farincikin ki ,su'adah ,zan nemo iyayenki a duk inda suke a fadin duniya,kuma bazan hutaba saina sadaki dasu ,wannan Alkawarine na d'aukarwa kaina,amma alfarma guda nikeso a wajen ki,Su'adah ki rikeni da matsayin na yaya da qanwa kuma abokin shawararki ,don Allah, nima na shiga irin rayuwar ki ,nasan dacin da kikeji a ranki,dukda kedin har yanzu yarinyace,amma da sannu inkin kwantar da hankalinki zan baki labarin kaina...kafin nan INA rokonki don Allah kibar kukan nan" A hankali ta d'aga Zara zaran yatsun hannunta, da bai karyeba, tana sharce hawayen fuskarta. Da Sauri ya mika mata handkachip mai kamshin gaske fari tar "goge da wannan" ya bata umurni. Amsa tayi ta d'an watsa masa shanyayyun idanuwanta ,Atake idonsu ya sarke cikin na juna Da Sauri ya janye idonsa jin wani feelings na bijiro masa.Murmushi tayi kafin tafara goge fuskarta "Nagode yayana,I lyk ur attitude Allah ya baka mata na gari....ko akwaine?" Ta watsa mai wannan tambayar tana d'aga masa gira guda d'aya cikin sigar tambaya,tamkar wata isashiyar mace Murmushi yayi "Hmm akwai su'adah saidai bata isa aureba din haka na Adana soyayyar da Nike mata har saita kai munzalin da zan fada mata" "To Allah yasa rabonkane,kar kagama dakon sonta wani daga sama ya qwace maka ita" Zabura yayi ya tashi zaune ji yake tamkar an sokeshi da mashi a qahon zuci ,Kai kodai in fallasa mata asirin zuciyata ne ,saidai duk abunda zai faru ya faru?,Akul dinka Khalid ,su'adah still yarinyace batasan banbancin kauna da soyayya ba ,akwai sauran lokaci..wata sashe na ziciyarsa tayi saurin gargadanshi Don haka murmushi yayi "Hmmm zan dauki shawararki su'adahtahhh" *** Fareeda tunda ta koma Zaria ,damuwa ta isheta ,ga matsi da takurar iyayenta,ga talauci da rashin Abinci mai Gina jiki kullum tuwon dawa,dama ita ba taimakonsu da komai takeyiba ,don haka samunta bai chanja walwalar gidansu da komai ba. Ita abunda ma take complain akanshi bai wuce qaurin Miyar daddawa dake addabarta ,Wanda duk Inta shaqa saitayita kelaye amai ,dukda girkinta dabam takeyi hakan be hana mata ramewa ba. Yanzu haka zaune take akan wata yagalgalalliyar tabarma karkashin bishiyar mangoron gidansu ,da jakar dukiyarta a gefe tana waya da aminiyarta Shahida Saida tayi qasa da murya,ta wawwaiga taga ba kowa tsakar gidan sai qanwarta saratu dake can wajen makwararen ruwa tana wanke wanke ,ga wasu shirga shirgan baqaqen tukwane sun kewayeta. Murya rada rada tace "Shahida guduwa zanyi,munyi waya da Alhaji bilya yacemun yina bangaladash ,so mun tsaida magana zan bishi,sukuma zan kifesu ince zan koma abuja in rokesa ya yafemun,nasan zasu amince don ko yau saida mukayi rikici da saratu wai ta gaji da kwashe amai...Alabarshi in Yusuf ya huce yazo nemana,kinga zasuce na biyosa ,kinga in mundawo qasan sai ince ina gidankine da na roqesa yaki yardan ,ko me kika gani?" Shiru tayi tana gyada kaikafin tace "OK aminiya inasonki" *** Tunda Gimbiya Diyanah ta farko ta ganta a gadon Asibitin hawaye ke sharara mata ,ba wacce take kwadayin son gani irin gudan jininta ,Khalesat ,A'inah zan ganta? Anty salma ce ta rik'e hannunta tana dad'a tofeta da Addu'a ,sannan ta kawo kursiyyu ta shafe mata fuskarta dashi,cikin sharar qwalla ta kalli ,Gimbiya Diyanah "Anty Allah yasa lafiya ta d'aure ,plz kibar kuka yanzu haka an ba zama cigiyar Neman khalisat har gidan marayun Zaria an tada wakilan fada sunje,lafiyarki kawai shine burinmu ,amma khalisat kisa a ranki ,tama dawo gidan nan ta gama". Cewar anty salma qanwar Gimbiya diyanah . " ai shikenan muje ki bani brush in wanke baki ,inyi sallah da Alwala" ** "Momy da gaske Aminiya tana hannun Abbah? Kai mashaallah, naji dad'i ,kuma nagode da Allah yabani ingantattun iyaye masu zuciya mai kyau irin na taimakon Wanda ya Gaza..ina matukar sonki ummahnah" ta fada tareda fadawa jikinta ta rungumeta tana sharar kwallah "Ina mamakin soyayyar su'adah da Saudah ,Ashe soyayyar jariran takane ke biye dasu ,na raba ruhina da Su'adah Amma ban raba gangar jikina da itaba,kullum muna tare,sanadiyyar yarinyata" "Inason farin cikinki d'iyata, yanzu muje ,gobe abbahnki yace zamu wuce Egypt duba jikinta,sannan kuma kafin mu dawo za'a had'a mata d'akinta iri d'aya da naki" "Eh momy saidai ni nafison abu pink itakuma ,Su'adah ta purple babe ce,ya kike gani Inta dawo taga an sauketa a d'akinta,mai decoration irin na best colour dinta?" "Wow za tayi farin ciki sosai" "OK ummah to kice ayi mata ordern komai purple and white" ** Saida Dr. Khalid ya tabbatar da Anyiwa su'adah komai na booking din aiki ,Ankaita single side room a cikin orthopedic clinic d'in Asibitin ,kafin ya damka amanarta a hannu wata metron incharge sannan ya bata maqudan daloli ya wuce zuwa meeting din da za suyi Sai da ya tafi kafin su'adah ta fara zubarda hawaye,kewan iyayenta da damuwarta ya dawo mata sabo,Bayan da Dr Khalid ya cike mata wannan gi6in,da kyar aka shawo kanta kuma a yammacin wannan ranar aka wuce da ita aikin...yanzu sai fatan fitowa lafiya. ** A qasar Bangaladash kuwa ,Alhaji bilya ne ke kwance a gaban ruwan swimming pool din,gidan shakatawarsa da ya sauka,yina kwance a karkashin wani lema ,na turawa ,hannunsa daukeda wine glass cup ,Rabin Kofi ,yina sanye da wando three quarter da singleti ,itakuma tana cikin swimming pool din ,sanye da wata Riga mai hadeda wandonsa da bai rufe komai ba sai tsagon d'uwawukata ,daga sama kuma ga nononta nan sun bayyana ta sama da ta gefen hammata. Saida tayi nitso kafin ta d'ago tana matse ruwan fuskarta ,taje wajen step din gefe ta zauna hakan yasa ya ringa hangota sosai saboda ruwan na daidai saman kugunta. A hankali ta d'age kafarta d'aya ta daura a saman floor din,ta d'akko yatsarta ta nitsa cikin gindin ta tana caccakar kanta ,jikinta na girgiza tana lumshe ido tana dariya,thumb up ya jefeta dashi ,hannunta takai bakinta ta sakar masa Sumba, ta huro masa iskar. K'ara ya saki ya nuno mata mararsa,Da Sauri ta kame baki,ganin yanda joy stick din sa ta yi fat ta mike tanata rawa ta saman wandon da ya saka. Cikin wani irin tafiya na riqaqun karuwai ta ringa haye qarfen pool din tana haurowa don ta fito,Tuni yayi suman zaune tareda sakin melen bakinsa jajaye,da cat walking ta ringa karasowa inda yike lausassun d'ima d'iman d'uwawukanta sai rawa sukeyi ,kar kar a hankali,ta kowane gefe,Nonuwanta kuwa da yanzu ya fara Tara ruwa saboda cikin dake jikinta sai walkiya suke da dishi dishin ruwan da ya zauna akansu ,sun had'e sun manne A karuwar rigar da ta saka sai kan nononta gatso gatso da ya fito ta jikakken rigar. Ta bayansa tarankwafo ta manna masa Sumban da ake kira french kiss a saman baki "Alhaji Alhaji" ta kirasa da yaudararren muryarta na cikakkun En bariki,tana fari da ido tareda lasan fatan le6enta na qasa uwa mayya ,tana wani gotsoro masa kirji ,dakyar ya maida yawun bakinsa har kana jin k'arar gudunsa muqut! "Madam fareeda mai kayan hutawa" [7/27, 5:27 PM] Bamalli✌️: 11-15 Fari tayi masa Alhaji mai Alkalamin sarrafamu ,hannunsa ya d'aga yina makyarkyata saida yakai daidai gaban kirjinta kafin ya nuna mata da yatsa,alamar yina tambayar tane ya ta6a?,ido d'aya ta kashe masa sannan ta sa hannu tana sauke ma6allin rigarta tunda ga sama har qasan cibi ,a take ya sulmiyo ya tsaya a kwankwasonta inda siririn igiyar da ya rufe durinta yayi masa waigi da fad'i,juyawa tayi ta kuma juyawa,sannan ta shimfid'e kirjinta akan kirjinsa ,a take nonuwar sukayi tsalle suka saukar masa akusada gemu shirim!,nishi mai karfi ya sauke ,yayi cilli da wine cup din hannunsa,sannan yasa duk hannunsa biyu yina matsosu dakyau yina lumshe En ficificin idanuwarsa kamar na qwarqwata .,saida ya murjesu da kyau kafin ya cafki daya ya saka a baki yina tsotso yina ja kamar na balagaggen jariri ,yina dad'a matsa d'ayan ,wani irin nishi take fizgowa tana marmatse k'afafuwanta jin yanda yike jawo mata jijiyoyin nononta ya kuma tayar mata da guguwar sha'awarta...wani irin kukan En duniya ta ringayi tana kiran sunan sa a cikin kunnensa "Al..haji...Alhaajiiii" tuni ya qarasa birkicewa ,cikin muryarsa mai Sauri Sauri ya soma cewa "Farida mu shiga daga ciki ki bani inci " dakyarr yike iya tafiya yina tangadi,yina tafe yina cire singlet dinsa don harta wando a hannu suka shigo dashi har suka shige d'akinsa,tun a falo suka watse ta zame dan sauran igiyar da ya rage da sunan wando kasa,ta matse cinyoyinta sosai ta dafa kujera da duk hannunta biyu ta turo duwawunta da ya bada shape din❤️ ,tareda sukuyawa kadan daga tsayen da take,shikam kamo kugunta yayi ya saita Mr.dick dinsa da yayi shape din🍌ya sako ta qasan durinta ya makawa duwawunta dukan wasa, a take ya bada karar sautin "d'uyyyy" hakan yasa ta Dada turo masa su tareda dan bude kafarta,Jan dickdin yayi yina gurzashi akan er tsakarta da hankula ,saida ta nutsu tana ihu tana "Alhaji ka cini zan mutu" tana masa feshin ruwa da duk ya 6ata masa saman fatan cibinsa,saida yaga hakan sannan ya nitsa kan gindinsa a ramin durinta,sannan ya fara jawowa yana maida wa ba tareda ya saka dukaba,,,,shesheka ta ringa yi kamar me kuka ,tana makawa saman kujeran duka, wani ruwan sha'awarta na bulbulowa Saida yaga ta gama nuna ,sannan ya jefa buransa da karfi ciki ,Jan wata wawuyar ajiyar zuciya tayi,daganan ya fara bata gwatso mai zafi zafi. ** 3:30am agogon Egypt Anyiwa su'adah aiki lafiya an kuma nad'e gaba d'aya hannunda simintin kanti (pop) sannan likitoci suka gungurota zuwa d'akinta ,duk tana barci suka saita mata drip da alluran saukaka zogi da duk abunda ya kamata aka barta da nurse me kula da Ita,ta landline din dakin yakuma kiran layin ,a karo na barkatai,gabadaya ransa a dugunxume yike tun lokacin da yasan an shiga da Su'adah aikin gyaran karayan kwankwatsatsun k'ashin,in ya tuna kalar aikin har tsikar jikinsa tashi yikeyi yinajin zogin ciwon tamkar a jikinsa...Inama inama ana cira ciwo ? Daya kar6a ciwon inya warke ya maida nata hannun ajikinta Saidai a halin yanzu hankalinsa yafi tashi ,don yasan tabbas yaci ace sun fito aikin kuma yakira likitan bai dauki kiransaba,ga layin d'akinta yayi ta kira shiru,cikin sakar zuci yaji an dauka da "Hello any help?" ,tambayar ta ko tana kusada Su'adah yayi,a take ta shaida masa har sun fito amma tana barci,tambayar ta yanayin conditions dinta yayi ,dasauri ta dauko folder din su'adahn ta karanto masa doctors' recommendations din dasu kayi,Hamdala yayi kafin yayi mata godiya ,a ransa yina da qudurin yina gama meeting zai wuto Egypt ko masaukinsa bazai koma ba. Wayar mai girma PA ya kira ya shaida masa komai na nasaran Aikin da aka samu,godiya yayi masa sannan ya shaida masa suma gobe suma iyalensa na hanyar Egypt,shi kuma zai biyosu in mai girma shugaban qasa ya dawo. Jinjina kai yayi ,kamar yina kallonsa kafin sukayi sallamah ya kashe wayar. ** Tuni labarin samun saukin Gimbiya diyanah ya fantsamu a ciki da wajen gidan sarautan,tun kafin su baro Asibitin an dubiya ke tuttud'owa ,hakan yasa likitoci gaggawar sallamarta bayan sun tabbatar da cewa komai nata ya dawo daidai aka daurata akan magunguna suka taho gida. Baqiqirin take kallon gidan ,Sashenta kuwa Nada kafin ta soma jinya an gyara shi ,an fidda komai an zuba sababbi kafin su dawo daga asibitin,amma alankatafir tace batashiga,don ita ba zama ya kawota ba ,tunda dai ance anga khalisat ,to tabbas sai a tashi aje a nemo ta, Rarrashin duniya taqiya,har saida mahaifiyarta aka tasota ,nan ko ta tsaya a bakin sassan da aka shimfid'a tafkeken darduma da tumtum na Alfarma ,inda Gimbiya diyanah ke zaune ana mata kaico kaico ,barori na hadaniyar kar6an manyan baqi,gabanta wani kewayayyen farantin silverne mai ruwan gwaldin shaqe da kayan marmari sai gefe wasu kalar murd'ad'un warmers ne na tangaran dan Indonesia an masu adon fulanni shak'e da nauikan cima da kaji kala da iri,sai drinks da ruwa a gefensu Ana kan fama da ita taci Abincin tunda ko ruwa har yanzu bata had'iya ba tun farkowanta daga ciwon amma Sam taqiya ,sai ma in aka dameta ta sakawa jakadiyarta kuka ,ita fa lallai a k'yaleta Baba mai hura ,tsayawa tayi tana kallon diyarta ,bayan kwashe tsawon shekaru biyu tana halin hauka,ta fige ta sid'e le6en bakinta yayi fata fata kamar na me mele,Allah kad'ai yasan wuyar da tasha,Auren gidan Sarauta,kar Allah ya maimaitawa zuri'ata kakaf,kai ko maqiyi. Batai auneba saidai taji d'imin hawaye a kuncinta ,da Sauri ta goge tana qarasawa inda shimfidar tata yike Tana ganin ta Gimbiya diyanah tai saurin tashi ,tsaye "Babahtahhhhhh😭" kurum saita fashe da kuka taje da gudu ta rungumeta "Bahbahta nayi kewarki,na daina ganin ki,kinji ance anga khalisat sun hanani inje in nemota bayan ni nasan yanda zan ganta ko?" Dafa kafadarta tayi tana bubbugawa a hankali "Diyanatu ,Allahn da ya raini khalisat tsawon shekaru sha d'aya cikin kular mutanen da baki sansuba,shi zai bayyana maku ita a lokacin da bakuyi tsammaniba,ko daina tada hankalinki ,diyarki tana dab da zuwa gareki da yardan Allah, ki tausayawa mijinki Wanda haqqoqin jama'a ke kansa ki kwantar da hankalinki,ko kya basa damar aiwatar da sha'anin mulkinsa lafiya" Tunda ta soma mata magana shiru tayi lafe akan kafadarta wasu hawaye na tsiyaya a kuncinta har ta idasa. A hankali ta zame ta ajikinta "Na tafi ,Allah ya tabbatar maki da lafiyarki,ya yaye maki duk damuwarki ,diyanatu,ki shiga sashenki da addu'a a bakin ki da fatan aminci a sauran zaman da zakiyi da lafiyarki cikin wannan gidan" Gyada mata kai kurum takeyi "shikenan nagode baba ,toh kizo kici abinci karki tafi baba ,bangaji da ganinkiba" Girgizakai baba mai hura tayi "Ai kinsan bana zuwa gidan surukai sai tsananin lalura,to ko tunda matsala takau kinmin Alkawarin samun sauyi,kuma na shaida samuwar Lafiyarki ,zaman me zanyi?...kece zakici abinci matukar kina son ki sanyani farinciki kuma ki kwantar da hankalinki" "To baba" tana kallo suka juya da tambaya mai mata Aiki Wanda itama ganin Gimbiya saida yasata share kwallah,mata mai tsananin tausayin mahaifiyar ta da dangin ta,da duk Wanda ke kasa da ita ko wacece makirar da ta shirya wannan makarun ? Ohooo Itakuma Gimbiya diyanah sai sannan ta sauke ajiyar zuciyah ta je ta zauna ,ta saka hannunta a tasan wanke hannu,ta goge da wani farin kyalle da aka aje a wajen sannan ta kama ayaba guda d'aya ajikin nononsa ta 6incine ,ta 6are ta faraci a hankula da bismillah wani sanyi na ziyartar ruhinta. ** Tunda Su'adah ta farka take bige bige tana qara da ihun kiran Allah ,kasusuwan hannunta na mata tsukku saboda hadesu da akayi don su koma daidai,Saida aka kuma mata allurar barci kafin ta daina bige bigen saidai damuwar rashin gatanta ya hanata rumtsawa ,kallon dakin takeyi a nutse "oh ni Su'adah ina cikin garari,gani a asibiti banda gatan me jinya,kowa ya gujeni,Allah kazanemin gatana😭...Tun Hawaye na sakkowa a fuskarta har barci 6arawo ya sureta fuskarta yayi kaca kaca hawayen ya bushe,mai cikeda mafarkan ban mamaki,Sai karfe biyar na yamma ta farka,anan tayi karo da idon Saudah hannunta na cikin hannayenta. [7/27, 5:28 PM] Bamalli✌️: 16-20 Zabura tayi a qoqarin ta nason ta rungumeta, saidai hannunta yina ,daure tareda wani abu ,baxata iya motsashiba,kuka ta fashe da shi,A take itama saudan ta fashe da kukan ,an rasa me rarrashin wani "Lovely💔" "Uhum Aminiya?" "Aminya garin ya hakan ta kasance? Meyasa bakisa drivernki ya kawokiba, bakizo kin shaidamuna ba,ai da in momy ta daina sonki ,mummyta zata soki" "Aminiya shekarunmu d'aya amma na fiki sanin rayuwar duniyar nan,Dana shigo ta just recent ,naga sauyin rayuwa...amma in banda abunki matarda saida naroketa sannan tabani izini naje na d'akko takalmina,ta ina zata barni in dauki keyn motata wai wani driver ya kawoni?,tanama sona kenan" Kama hannunta tayi ta lankwasa En yatsun har saida sukayi qara "shikenan kiyi hakuri lovely amma Allah yayi maki sauyin alkhairi,dama can baki dace da watannan ballagazar matar ba ,ranar da naje gida Neman ki I was shocked Dana ga wai suna kulle a d'aki da wannan Aljanar qawar tata mai kula maza,da muka hadu a birthday dinki d'innan??" "Eh naganeta anty Shahida to ai kullum tana hanyar gidanmu ,inkinji shiru bata qasarne" "Caf to she spoiled your ex mom,dan wallahi a ranar ganin su nayi sun kulle Kansu babu ko kaya a jikinsu,haka nan fa...." Wani tsawa mai cikeda hargowa ummanta ta hausu dashi "You stop,Wani qazamin magana nikeji haka? Sharri fa ba kyau Saudah,kardon fareeda tayiwa Su'adah laifi wannan yaxama dalilin da zakiyi mata sharrin da zai iya zama silar mutuwar aurenta" Hawaye ne ya cika mata kwarmin ido"Allah ummah da gaske ne fa" "shikenan shikenan, kar in kumaji a rufa mata asiri" ta fad'a qirjinta na dukan Tara Tara,yanzu Dana Tara su su biyu ya kenan? Wato yaran nan sa ido garesu. Sunsan shiga da fitan duk wasu Abokan Harkanka ,mtseeeew taja tsaki a bayyane "Momy we are sorry" suka had'a baki ,murmushi tayi taje ta rungume kan Su'adah. "Congratulations my other daughter barkanki da dawowa cikin ,after long time of shaded tears,finally gaki kullum tare damu bamu sani ba" "Ummah ban fahimceki ba ?" "Zaki fahimceni soon su'adah ,amma yanzu dai ki huta after ur hospitalization ,zamuyi maganar fahimta" "Haba ummah wannan ai albishir din farin cikine,and zata iya dauka ko tana Asibiti ,kawai ki fada mata....kinji besty dani dake twin sisters ne,duk ummah ta haifomu saike aka saceki!" Shiru ne ya biyo bayan maganar Saudah tana son ganin yanda Su'adah zata firgice da murna ,saidai akasin hakan qur tayiwa ummah da ido tana mata kallon zargi da tuhuma"Kai ina ! Tayaya ummah zata zama mahaifiyata amma banta6a jin wani abu na soyayyar da da uwaba , akanta ba,asalima ni ban wani shige mata? Anya? Anya bason taimakona sukeyi ba suka fake da wai ni diyarsu ne,what so ever ,iyayenta suka jamun dole inyi hakuri" Kallon mamaki Saudah ta bita dashi kafin tace "Besty ,baki farin cikin shigowa familyn jarumi bane ?" Saurin girgiza kai tayi ,kafin bazato ta watsoma ummah da gabadaya tayi kamar tana firgice,fuskarta ya nuna Alamar rashin gaskiya,tambayar da saida ya fad'ar mata da gaba "Ummah da gaske ke kika haifeni? Kuma awani asibitin kika haifomu,kuma ina shedar haihuwar tamu a tare?" Bakinta ne ya fara rawa "uhmmm ahmmm a wani asibiti na haifeku a wannan qasar,ki tambaya abbahnku in yazo shine shedata" "Hmm ummah tah" Tafada a halce mai fuskar damo,kodai na gamsuwa ko kuma na rainin wayo. "Na'am daughter Allah ya baki lafiya, inkin warke da wuri kin bawa likitoci hadin kai nayi maki Alkawarin kaiki Asibitin da muka haifeku ki gani" Sai sannan tai dariya kafin wasu marayar hawaye su silalomata su gangara kan pillow"Nagode ummah " ** PA gabadaya ya firgice ya daina fita office,ya burkita gidan ya kora duk ma'aikatan gidan a cewarsu dasa hannunsu daughter tabar gidan,inba hakaba me yasa suka kasa kiransa su shaida masa 6atanta ?...to yanzu kuma da yayi saura shi d'aya a gidan gabadaya ya gama fita a hayyacinsa sai yaga damar cin abinci ,sai yaji yunwa tayi kamar zata kasheshi ,sannan yikeji labarin hakan da ta riski hajiyarsa ya sata zuwa nan Abj din don ta dawo dashi gida ,amma fur yace bayi barin Abuja sai yaga Daughter ,don dole ta zauna tana kula dashi,gavadaya lamarin fareeda ya bata mamaki ,mutum ? Mutum sai a barka to wai shinma tana inane? Anan take cijewa da tunanin ta don tasan laifin danta ne daya korata gida,amma kuma in akayi duba da Abunda tayi ,don yayi hakan bai laifi ba. ** Sosai yike pricking yina zuzzuga dick dinsa cikin vg dinta ,sun kwashe wajen 10mnts ,sannan tafara girgiza tareda kankame kujera tafara masa 6arin Madara,barinta yayi ta natsa ,kafin ya juyata ya kwantar da ita akasan wajen yayi ma duwawunta waigi da throw pillow ,sannan ya kwanto a jikinta yina mata sabon romance ,inda sabo karuwansa sun saba ,duk dogon zangonki saiki kawo sau biyar baiyi released sau d'ayaba,shiyasa Sam matarsa bata gamsar dashi in yaje kano to qaguwa yikeyi ya bar garin don bai samun damar sakewa da matan banzanshi,amma in yafita qasashen waje ,habawa nan yike holewarsa kullum bayi barci saida mace,kuma akan mace yike kwana Sam baya gajiya kamar bunsuru,kuma baya qyamar duri ,kowanne yasamu zai zura kai . Saida ya fanshe haushin sha'awar da ta tsokano masa sosai a kanta kafin yamma lis ,ya qyaleta suka kwanta anan tareda sakin timbi shirim yina barcin gajiya, itakuma farida a take ta sad'ad'a zuwa dakin da taga yaje ya aje wani qatuwar jakan daloli ,ciccin6ansa tayi ta fitar zuwa inda ta sauka, ta kimtsa tas,karfe goman dare ya bukaci tazo ta rakashi club don ya kalli rawa ya kuma sha giya ,saidai fir ta qiya "Alhaji na kenan ,duk azabar da ka bani ? Nasan ina binka zakace zaka moreni a can nikuma banda karfi kawai kaje " dariya yayi yafita ya barta tana masa dariyar qeta. Yina fita ta kimtsa ta fita zuwa airport don ta nemi jirgin da zai cilla da ita Dubai,tasha wuya sosai acewarsu bazata samu jirgin sassafeba anriga anyi booking, roqonsu tayi a nuna mata office din head d'insu. Bamusu suka nuna mata ta tafi. Saida ta saita kanta kafin ta kalle kanta ta glass din wajen mai kamar mirror,sanye take cikin wandon falabo ya matse mata d'uwawuka katakam,daga cinya ya saki kamar siket ,sitasa wani Riga marar hannu tayi tucking da siririn belt na mata ,sannan tayi rolling da bakin mayafi da bai rufe koda kirjinta ba ,da rigar ya matse duma duman nonuwanta ba. Cikin takun gogaggun mata ta shiga office din kanta tsaye ,saida takai tsakiya sosai kafin ya kalleta ta kallesa "hey can I come in" ta tambayesa tana far fari da ido ,mutumin da ya kasance Japanese kallonta yayi yina furta wow a ransa. Cikin wani salo Taku d'aya girgiza goma😂 ta qaraso inda yike ,kafin ta watsa dukkan hannunta akan teburin da yike suna fuskantar juna,hakan ko ya bawa nonuwanta da suka zazzago ta wuyar rigar daman haskawa a fuskar mutumin. "Sunana fareeda y. Ni Customer dinku ce, zan iya zama?" Da kyar ya iya kautar da idonsa akan nonuwanda take ta girgiza jiki suna tsalle . "Uhum eyehhh me kika ce?" Murmushi tayi sannan ta maimaita masa abunda tace "Ah me ze hana zauna mana ,meke tafe dake?" Inason jirgin sassafe zuwa Dubai ance bazan samuba shine nazo in roqeka nasan zaka iya mun Alfarma" murmushi yayi mata"zamu iyawa juna Alfarma dai ,zan baki nima ki bani" "karka damu zan ninka maka kudin flight d'in" tsaki yaja "kinga nai maki kalar talaka mai jiran cin hanci ?" "Sorry ban fahimceka bane yalla6ai,to me kake so?" "Jikinki nikeso" Jim tayi cikin sigar Jan rai "haba malam nifa matar aurece" "au a hakan😏shine mijinki ya barki kikazo nan ke d'aya baizo shida kansa ya neman makiba? To saidai ince gaskiya ki hakura bazaki samu flight ba sai gobe da yamma" "Shikenan na Amince " dariya yayi ya mike yina mika ,a take ta hango jibgegiyar buransa ta gantsaro wando tamkar icce,Ashe tun sanda ya kalli nonuwanta yike jin kamar ana masa pumping, zuru tayi da ido cikin tsoro da furgici don harga Allah bata ta6a cin karo da mai jibgegen joystick kamar wannan ba,batayi auneba saidai taji ya murza key a jikin kofar ya yi sama da ita cak,ya d'aurata akan tebur dinsa a take ya fara sunce kayan jikinsa ,itadai binsa kurum takeyi da kallon qarfin hali ,har saida ya tu6e zir sannan ya tunkarota ya fara ciccire mata kayan jikinta da zugegiyar buransa sai motsi takeyi duk inya karkad'a jikinsa ... Haka tanaji tana gani ya fara yanqwanata yina lasheta tundaga saman wuyarta har qasan cibi ,nonuwanta kam sunsha Mirza kamar zai tsinkesu ,komai nasa da qarfi yikeyi don haka da qarfin ya kamo kugunta ya riqe tana daga zaune ya saita burarsa a bakin durinta ya danna ciki,cak ta kafe,ba hanya tai ma durin girma,Amma saboda bala'i bai saurara mata ba ya dinga cusawa ,tuntana zaune saigata tayi warwas akan tebur din tana tsala ihun Azaba gogan naka sai ya hauro da kafansa ya rabata biyu ya cake gwuiwoyinsa akan tebur din yina dad'a danna buran cikin durinta , saida yaga ya gama aunata ya ta6o qarshenta sannan ya fara kaiwa da dawowa ,tuni ta gama cika office din da kururuwar Azaba ,amma gogon naka ko a jikinsa haqarta kurum yikeyi,saida ya kwashe kusan minti talatin kafin yafara tsarto mata wani kakkauran ruwa me yawan gaske ,haka ruwan ya shiga ballatsowa ta gefe gefen farjinta ,kuka kam tun tanayi har ta dangana ta koma sauke nimfashin wuya,ko bayan ya gama bai zare buransa ba saida yaga ta natsa ,ta daina motsi alamun itama ta gyatse sannan ya zare ta ya maida ta wando,koda ta sacce amma girmanta yafi na wani gardin Tale qafa tayi tana fifita wajen da hannunta ya tale ya sassal6e banda zogi ba abunda yike mata. "Ma'am zan tafi gida ,zan rufe office d'ina, kizo gobe da safe zakibi jirgin qarfe 6am" Sakkowa tayi a hankali ta soma tsintar kayanta tana maida wa tareda dingisa qafa haka ta bar office din jikinta kamar wacce aka yiwa dukan kawo wuqa....ba ma Wannan cuzgunawar da yayi mataba ya dameta ,ya tankacin yanda duk inda ta gifta suke mata dariya tareda zund'enta, hakan ne ya tabbatar mata da ,duk sunsan halinsa kuma sunsan Abunda tayi dashi yanzu. Ta shiga gidan ba dad'e wa saiga alhj bilya ya dawo a bigensa,anan falon ya ki6e,ya kama kelaya amansa ya dinga burgima a ciki daganan ya 6ingire da barci. Sosai ta gasa kanta da ruwan zafi ,sannan ta samu sukuni ,dako guri duk ya zama ciwo tamkar Wanda ta haihu ko daran farkonta ,ko zama bata iyawa,Amma tana gargasa kanta ta mulke jikinta da man zafi sai barci bata farkaba sai shida saura,da gaggawa ta kintsa taja jakan zata gudu ,kuma saita maida ta aje taje ta leqa still yina kwance kamar gawa,murmushi tayi tazo ta wucesa da sand'a oya oya ta 6ace. Mikewa yayi yina tafa hannu ,"hmm Haj farida nice zakice zaki iya yiwa sata? Ashema ni d'in asalina ba 6arawon bane,Ina ankare dake tun sanda kikayi yunkurin sace jakar shiyasa na baki dama,gashi kuma kin fad'a tarko" yina daga zaune ya shiga d'aga waya a duk wani hanyoyin zirga zirga na jirgin sama,na ruwa na kasa da tasoshin mota ,yayi masu bayanin ta sannan ya tura masu hotonta. A tsakani Rabin awa saiga kira an kamata a babban filin jirgin qasan ,kuyi mata ladabi kuyi mata liqis har sai kowani ga6a na jikinta ya daina aiki ,bayan kun kar6anmu dukiyata gani nan zuwa" A side room suka sata,zasu fara Azabtar da ita babban En sandan ya shiga sannan yacema duk yaran nasa su fita. "Mun kar6an masa jakarsa ,ya kika gani idan na sakeki kikayi tafiyarki batareda zunguriba ,ke kuma mu kashe mu rufa ki biyani cikin sassauqan farashi" yamutsa fuska tayi cikeda gatsali da rashin kunya "To kaima kuma me kakeso?" Dariya yayi ya Sosa keya ,kice ba nine zakin farko da kikayi arbah ba,karki damu kyakyawa,kinsan dolene ayiwa giwa hargowa don namanta ya isu,Kawai ki bada kai mu hau bori" tsaki taja cikeda 6acin rai. "Don zaku sakeni saika laleni? To wajen ma a kumbure take,sai a shafa mun sauqi na baya sun rigaka" "ohooo haka kikace?" Murguda masa baki tayi,ehd'in haka nace" mikewa yayi ya kakka6e hannunsa "to ki saurari shigowar yarana" Yina fita ya turosu ,bayan ya gargad'esu da su jibgeta ba mercy ko tausayi, suka ko ringa kir6anta in ta sume ta farfad'o ,har wajen shabiyun rana ,saida Alhj bilya ya mulu sannan yazo polis station d'in, saidai Mae xe faru? Suna shiga suka ganta kwance warwam cikin jini . [7/27, 5:28 PM] Bamalli✌️: 21- 25 Gabansa ne ya fad'i ras ,jikinshi ya fara rawa ,ya fara saurin baki "Ku me kukayimata ,Baku ganin yanda take zubar da jinine? To wallahi kusan yanda zakuyi da ita idan ta mutu wallahi a wuyarku bansan ta ba,Ku bani arzikina" haka ya juyar da idonsa ya ringa masu jaraba da kumfar baki,ya samu ya kar6e kud'insa shi kuma ya basu kasonsu . D'aukarsa sukayi suka kaita babbar asibitin garin suka cike form din da sunan sun tsinceta ne,ba'a san en uwanta ba. saida ta kwana ta wuni kafin ta farfad'o,a lokacin anyi nasaran kwashe raguwar tsokar yaron cikin da ya zube,sukai mata wankin ciki. Tayi kukan takaici,bataga satan kudi bataga yaron cikinta da taita qulafuci ga shan duka da qwaqular gardi data sha a office,hakan yasa gabad'aya qasan ya fice mata a rai , bata warkeba a ranar ta tattara ta gudu. ** Sauqi kam sosai ya samu a wajen Gimbiya diyanah ,yau kwananta uku da dawowa daga Asibiti,kuma a yaune take shirin kar6an girki a daga hannun Gimbiya Zulaikha,Rawar qafa kuwa da kiraye kiraye a waya daga wajen mai martaba har saida ta daina d'aukan wayan don kunyan Barorinta dake kaiwa da dawowa takeyi,Ba laifi ta cicciko a kwana ukun nan ,saidai har yanzu tunani biyu sun kasa fita daga ranta,tambayar ta shine mai tayiwa Gimbiya zulaikha ne har ta kasa ta tako sashenta tayimata barka da samun lafiyarta ,tareda yi mata barka da Arzikin jin labarin d'iyarta? Sai kuma tambayar ta na biyu sai zuwa yaushe ne za'a barta taje nemo d'iyarta ,sannan me yasa mai martaba da Gimbiya zulaikha sukeyi kamar da er tsami tsakanin su? Taso taje da kanta 6angarenta ita ta gaisheta ,don a rabu a gana ma arziqine ,kuma kewarta take kamar mene tanaso taga fuskar abokiyar zaman ta koda ita batazoba, saidai kafin tayi yunqurin zuwa mai martaba ya takawa abun burki,yace bai yarda ta taka sashen zulaikha ba matsawan ba itace ta tako wajenta ba.sosai tayi mamakin yanda akayi yasan batazo ta dubata ba,Ashe abunda bata saniba ,mai martaban yazo wucewa ta windon sashenta dake liqe da sashenshi yariski muryarta tana zazzagawa jakadiya bala'i yaso ya wuce tunda yaji duk akan ya kashe ta kashe ne, yasan ba huruminsa bane wata qila labarin horror film take bata,tunda yasan halinta ko magana takeyi haka take yinsa fad'a fad'a,Abunda ya tsinkar masa da zuciya ya kuma sashi cikin kogin tunani jin furucinta na qarshe "muje zuwa ,badai taji sauqi ba yanzu za'a fara wasan ,kuma ni in taka sashenta da sunan naje mata barka da Arziki saidai ta mutu!.." Rumtse idonsa yayi da Sauri ya bar wajen ba tareda ya bari yaji qarashen fad'an ta ba. Wannan furucin nata ya dokesa yasa masa qarin tsanarta fiyeda na da,yayi kukan takaici da tausayin Diyanah ,yanzune ya yardarwa kansa wannan ciwon cikin d'ayan biyun,amma da sa hannunta a ciki ,don tunda suka iya sheqewa da wazirinsa bayan tulin yardan da ya basa ,yasan zata iya komai. Don haka yanzu dukkan idanuwansa suna kanta da motsinta kuma ya lashi takobin har Abadan ba mu'amala ta sunnan aure da zata had'asu yabarta matsayin albarkacin iyaye ,kuma a tsarin fada sarki babu saki! Don haka yanzu ya ajiye Gimbiya zulaikha ne,matsayin su d'aya da barorinsa da yike ciyar dasu sadaka ,itace take kidin girbinta don harta Abincin ta ya dainaci saidai yaci 'ya'yan itatuwa drinks da sauran su ,don haka yau a dokance yike yasan zaici abinci mai gishiri mai dad'i daga hannun masoyiyarsa,dama haka Allah ke ikonsa bazaka sama mata na gariba sai a ta biyu ,Amma banda haka saidai ya biya buk'atarsa a wajen qwarqwarorinsa,yafi mai sauki da ya biya bukatar sa wajen gimbiyarsa..lolx Qarfe Tara na dare ta nufo sashensa tana tafe tamkar wacce qwai ya fashe mawa a cikinta ,wai yau itace zata dakin mijinta bayan tsawon shekarun da tayi cikin hauka,da lalurai nau'i nau'i,Sam bata da desire din having sex dashi,saidai ya zatayi dole taje hakkinsa yike Nema a wajen ta ,nacin kiran yayi yawa. Sanye take cikin doguwar rigar barci fari tar da adon yellow din furanni maras hayaniya ,mai taushin gaske ya lafe a jikinta ,saita saka doguwar hijabi iya gwuiwa a sama,ta dauko tray din shayin larabawa a cikin dan butan shayi mai kyau, da d'an ficilin tambulan, da ada take had'a masa duk dare ,kafin ta kwanta ciwo,hannunta na dama yina kalmashe da casbiha dinta na lazimi,harta isa d'akin,saida tayi sallama ta nemi izini kafin ta shigo dakin sosai,yina kwance akan wata irin kujera faffad'a shiba gadoba ,kuma shi ba doguwar kujera ba ,bayida hannu d'aya,zuwa gabansa tayi ta russuna "Barka da hutawa jarumi ,sadaukin mijina ,Alfaharin yankinsa " murmushin yabawa ya jefeta dashi "Barka da isowa Gimbiya ta,a wajen mutane Nike da sarauta amma a wajen sahibata sarautata akeyi,bakiga yanda Nike jero kiraba ba qaqqautawa amma saida aka kintsa sannan aka ji qaina aka taho" "Afiwan ranka shi dad'e, a gafarceni" "bakya laifi amaryata tashi miko tebur ki aje kayan hannunki,don nasan in ban fansaba to a hakan zakiyi ta tsugunu" "Godiya Nike" ta mike ta miko wani dan ficilin tebur da yike a tsakanin kujera da kujera ta aje a gabansa ,tana zuba masa a dan tambulan din sannan tadan sunkuya ta mika masa "A gaisheda Gimbiya ta" ya fada ya kamota ya aje agefensa kafin ya tashi zaune,itakuma a hankali ta cire hijabin ta ninke a gefe,Kur6a d'aya yayiwa shayin ya lumshe ido "Hmm nasha kewar wannan shayin naki ,nayi cigiyar masana sirrin shayi suyimin irin wannan in biya amma na Gaza samu,Nagaisheda matata Aljannahta mai dubun basira Allah ya baki aljannah" "Nagode mijina da duk kokarin da ka yimun tsawon ciwona ,ka cancanci in maka jinjina samun miji na gari kamarka cikin wannan duniyar rabone ,Allah yabani dukkan damar da zan saka farinciki a iya tsawon zamanmu kar Allah ya bani ikon sa6a maka ,ka bani farinciki ka daukakani cikin tsararraki ka daga martabar zuciyata a burnin zuciyarka har ta azalzali bakinka da furtawa,batareda duba da matsayina na er ba kowaba,to dame zan iya saka maka?....saidai inyi maka addu'a Allah ya bayyanar maka da qwanka da zakayi Alfahari da ita a doron duniya kaima kace ga d'iyarka,,😭sosai ta e da kuka harda shesheka. Bugun bayanta ya ringa yi a hankali bayan ya aje kofin shayin da ya zuqe " Kukan ya Isah haka nan diyanah ,badon ki tunamun abunda ya faru a baya ko kiyi kuka na kirakiba ,A'ah na kirakine don in maki kyakyawar Albishir ,ammafa sai bayan kin farantamun ,mun jiyarda juna farincikin da muka kwashe shekaru bamujiba....kinkosan yanda nayi kewarki diyanah,nakasa sabawa da rashin ki,duk wata d'iya mace ina fara tarayya da ita a shimfida zata zamar mun lami ,tamkar dusa,ke kadaice sha'awata akanki Alkalamina kad'ai yike jin ta6i harya motsa ba tareda An ta6asaba,kice Wanda tunanin ki kad'ai yikansa inyi inzali toh akan mene zaki rusamun tanajina,zo mujiyarda juna dad'i in nuna maki irin kewar da nayi naki" Oh ni Oum Aphnan ,rubutu nikeyi ina nad'o maku rahoto ,banji ban gani sai girgiza kai,da dan murmushi a fuskata,tambaya ta shine waidama sarakuna suna da feelings? Ban auneba saidai naga mai martaba ya kwasa mun wata bahagon kallo daga inda Nike lafe aiko da gudu na kwasa takarduna nayi waje,na ciji yatsa,amma xakuga naci don sainadawo jin albishir na barku kushana kusha soyayya girmankune,ba tona sirri Allah ya nuna mana nasu su'adah wannan dolene ayi komai akan eyes dinmu😂💃 ** Ban samu zarafin dawowa ba sai wajen ukun dare,suna kwance cikin wani farin bargo maras nauyi, ta d'aura kanta akan kirjinsa suna magana k'asa k'asa yina shafa suman kanta. "Kinaji na ko? Wato jiya su wambai da ciroma sunje gidan harsu shi yaron yusuf ashe ma dan gidan marigayine sule ngwandu mai rasuwa ,yanzu haka shine maiba mataimakin shugaban kasa shawara ,wato Ahamadu yaron mu, dan wajen ubaida yayata kina ciwo ya zama VP to shine suka so jin ta bakin en gidan nasu gameda 6atar yarinyar ,To a gaskiya andai shaida masu tabbas ba d'iyar sa bace a gidan marayu suka d'akko ta amma cikakken bayani yina wajen uwar Yusuf ,itakuma tana burnin tarayya taje jinyar d'an tan din ance tunda ta 6ace yake jinya,kinga wannan ya nuna yarinyar mu ta fada kyakyawar hannu kafin fad'awar wannan ibtila'in. To ni yanzu shawarar da na yanke gobe zanyi kiran shi Ahmadun(yina nufin VP) zan shaida masa inason ganin yusuf tunda yina matsayin me basa shawarane,sai muje har gida a kwakwafesa kuma aji ta yanda akayi ta 6atan sai a San yanda za'a samota,don a jikina nikeji tabbas zamu samota nan kusa" "Bakomai yalla6ai duk yanda kukayi daidai ne,yanzu su baba ciroman zasu tafi abujan wajen VP din ko ko yaya? Hmmm ikon Allah amadu dai da nasani ne ya zama VP? Koba Wanda ya ta6a rasa babynsa ba sanadiyyar matarsa? " shifa Ashe dai qwalwarki ta dawo zam" dukule hannu tayi ta sakin nasa dukan wasa. Tasoma masa magana cikeda shagwa6a.... Hello🙋‍♀️Inada tambaya Wai wannan wata masarauta ne,a wani gari take,sannan meye tarikhin wannan masarautan? Kuma dama VP da PA sunada alaqane da fadar ko ko gayyar masarautane kurum ,dasuka saba kar6an kowa nasu? Muje zuwa a next episode [7/27, 5:29 PM] Bamalli✌️: *JNS 2* 26-30 Dr.Khalid yina sauka daga airport wani sanyine ya lullu6esa yau dai gashi a Egypt kwana ya tashi a cikinta ,zaiga masoyiyarsa a koda yaushe yaso acikin Asibitin ,rataye yike da jakar baya a 6angaren hannunsa na hagu ,yina sanye cikin wasu ji6a ji6an kaya masu kamada track suit ash colour da ratsin fari ,yasaka cambas ma Ash da yarfin ja da fari, gashin kansa ya dauki sheqin mai ,an yankesu tsawo daidai kufkuf dashi gwanin ban sha'awa,shine matashi na farko da naga ya Tara gashi kuma yayi masa kyau ,Wuyarsa rataye da wani roba kamar na headphones da yayi attaching da tabarau din idonsa ,Wanda gilas din ya ciresa a fuskarsa ya sakko masa a saman qirjinsa ,a nutse yike gangarowa zuwa inda zai samu taxi da zai kaisa asibitin,A tashin fari bazaka ta6a kiransa JININ SARAUTA ba saidai kace masa matashi maiji da quruciya da tarin miskilanci,gaban taxi din airport din mai sunan airport d'in a baya ya hau,sukayi reverse suka fita filin jirgin. Sanda ya shiga dakin bai tadda kowa ba sai Saudah dake yiwa su'adah alwala cikin wani roba mai fad'i tana bata labarin wani comedian kiddy buk da ta karanta ,ta apple dinta "Aminiya akwai wata app wattpad suna saka littafin tsofaffin turawa masu yawan gaske ,inkin gama zan maki download din app din a tablet dinki da zan siyo maki yau in mu shiga suq(kasuwa) da ummah" "hmm lovely nagode, but still banida ra'ayin karanta Littafi Sam ,na d'auke sa 6ata lokacine,karki yaudara kanki wai ai na turancine,zaki qaru,aah duk d'aya ne,just muyi focusing a karatun ,there is yet time for that..." Qiyyy ya bud'e qofar yina sakar mata murmushin da akanta kad'ai yike iya yinsa ,karaf idonsu ya had'u "Oyoyo yayanahhhh" kallon tsaf ta bisa dashi kafin ta juyarda qwarar idonta a kan Su'adah cikin sigar tambaya da son qarin bayani "kin sanshi ne?" Jinjina mata kai kurum tayi,kafin tace "yayah qaraso daga ciki mana" murmushin jin dadin yanda ya ganta yayi kafin ya sako jikinsa duka ya samu kujeran d'ayan gefenta ya zauna..."Welcome yaya" Saudah ta yi masa barka da zuwa cikin nuna kara ga Su'adah dukda batasan kowayeba tanajin wanine da yakeda muhimmanci a rayuwarta .Nunata yayi da yatsa"Saudah Aminiyanmu ,if I guesss" Gyada masa kai tayi da Sauri fuskarta da murmushi "yeah yeah" ,"sannu da qoqari Aminya ya jikin mai jikin" gatanan taji sauki sai rigima wai bazata motsa hannun nan ba sai bayan wata guda ,wai karya goce asake gyara mata shi taci wuya...ko sallah a kwancen nan takeyi" tsamm yayi da ransa "Lallai su'adata akwai raki amma kinsan inba'a motsa wa zaki samu skin ulceration? Damukafi sani da pressure sore? Dole ana motsawa ana massage dinshi ,ko so kikeyi ,ki gama jinyar karaya ,kuma a dawo ana jinyan ciwo?" Tale bakinta tayi tana girgiza kai "uhm uhm yayahna" ta fada cikeda shagwa6a,tamkar ciwonma ya futo tana shhhuuu da baki,tana Jan yaji tana yarfe hannu ,idonta ya fara Tara qwalla . Dariya dukansu suka fashe dashi "wooo raguwa ,nafada maki twiny wallahi nafiki qwarin zuciya ke harma qarfi kawai ke babban kawai ne" naqe ido d'aya Dr Khalid yayi cikin sigar zuzzurfan tunani ,don ko sauraron shirmen su ya daina yi "twiny? Yana nufin itadin er uwar tace ta jini,kumadai nasan Saudah yarinyar VP ne,kenan akwai danganta ka na jini tsakanin familyn VP da itah ,shi vpn yace masu ko qaqa? Nidai nasan ,Su'adah ba d'iyar VP bane ,saidai in akwai wata kitimirmiran da ake 6oyewa yaran nan " yayah ka ganta ko? Ta kwalla qara tana kawo masa qarar Saudah "Uhm me ya faru?" Saka dariya sukayi duka "hium yayah Dr tunanin me kakeyi haka?" Saudah ta tambayesa with kin. Ajiyar zuciya yayi "this girl is sharp" ya raya a ransa ,da Sauri ya kauda zancen da cewa "help me with wora(water) plz " ya tambayi Saudah da American English dinsa.... Had'e hannunsu sukayi suka tafa "Humm wora English dinka akwai ban dariya" murmushi yayi yaran nan basu San kwa6o ba. Ana haka sai sukaji 6ud'e qofar,mumy ce,bayanta dady da wasu mutane mace da namiji. Da gudu Saudah taje ta fad'a jikin Abbahnta "Oyoyo Abbahna ".Shouting din murnar da tayi shi yayi drawing attention din su'adah da ma Dr. Khalid, zumbur Dr ya miqe cikin alaman girmamawa da mamaki.qyam ya qame hannunsa a baya kaman na soja ,har saida suka shigo suka Nema waje suka zauna fuskar Gimbiya diyanah fal murmushi, mai had'e da kwalla ta kalli dukkansu to wa zata fara yiwa magana? Kawai saita fashe da kuka "Yaro? Khalesah na?" Da gudu Dr Khalid yazo ya fad'a jikinta ya fashe da kukan da baisan na farinciki bane ko menene,sun rizgi kuka ,Abun duk sai yaba En d'akin mamaki kowa yayi tsit sai mai martaba dake harde a kujera yina baza sarauta kamar yina kan kujeransa ,ba Wanda ya keda zarafin tankasu ,abun ne ya ishi qwalwar Su'adah cikin cuno baki da sangarta tace "Yayahh" a hankali ya waiga ya zuba mata rinannun idanuwansa, still yina lafe a jikin Gimbiya diyanah "Yayahna kazo nan inason magana dakai? Ko ka sansu ne,kuma ma meye na kuka" ta fada muryarta na rawa kafin ta fara alamun kuka itama. Gyaran murya Excellency yayi "Ya Isah su'adah ....Ranku ya dad'e marabanmu da zuwa" ya fada cikin sigar martabawa ,itakuma umman Saudah ta fara hidimar kawo masu abun sha. A hankali Dr Khalid ya hau shafa kuncinta "Nannah ta yaushe hakan ta faru ban saniba? Alhamdulillah nannah " murmushi tayi ta lakuce masa hanci "Nayi lafiya a lokacin da kazo ka tare a wajen qanwarka mana,mun kira layinka bai tafiya,kai kuma kayi fushi damu" ta fada tana nuni wa su'adah dake kan bed. Su'adah kam bata damu da furucinta ba a tunanin ta ai dama yaya take ce masa,Shi kuwa rikicewa yayi ya mike tsaye "Nannah ,karki cemun su'adah itace khalisat? " "Qwarai kuwa khalisat gatanan kwance akan bed under your care amma kai baka sani ba" bakinsa rawa ya kamayi ,kawai saiya ruga da gudu ya qanqame Su'adah akan bed din yina kukan farinciki "Su'adah dama ke din bloody dita ce,shiyasa na gaza sukunin rai har sai na saka rayuwar ki cikin walwala? Su'adah dama kece khalisat dina danike gani cikin barci na? Su'adah innalillahi wa innailaihir raji'un" kawai saiya Fara sambatun godiya ga Allah ,qwalwarta ne ya tsaya cak da aiki ,batasan sanda ta daka masa dukaba a baya "kai yayah ka daina wannan dramar ,karku haukatani kunji,wannan yace ni ersa ne gobe ya yadani ,jiya mummy tace ni twin sister din Saudah ce ,saida na fara murna ,ina farinciki na samu sauyin rayuwa kuma sai kurum ka bijiro da wata magana ,kun nemo wain su mutane da ban sansu a rayuwa ta ba ,claiming that wai su iyaye nane,to duk kuje na yafeku,Ku barni Allah zai fitomun da iyayena na haqiqa inma ban samuba na dangana,nabi shawarin maaiki (s.a.w) dayace idan masifa ya same ka kace innalillahi wa inna ilaihi rajiun,nayi kuma ina jiran sakamako don fadin Allah ne ,innallaha la yudi'u ajral muhsinin " Tuni dakin suka rushe da kuka ,dady yusuf (PA) da ya kafe a bakin qofa akan shi lallai bazai shigoba,zuruf ya shigo dakin ,yaje ya fincikeshi a jikinta ya maye gurbin wajen sa da kansa "twinkle kinga yanda na koma ko? Farida ta cuceni tayi nasarar koranki a rayuwa ta, na zawwace akan Neman ki ,saidai kash a lokacin da naji labarin samuwar ki,sai iyayenki suka bayyana maki,twinkle yanzufa so suke su rabani dake ,nikuma bazan iya rayuwa in babu keba,kice su kyalemu mu koma gida mu cigaba da rayuwarmu na baya,muyi wasanmu tare,ki mun kwalliya in baki shawara koba haka ba?" Tsinkewa tayi da kuka "dadynah inason ka ,kuma bansan kowaba saikai don haka kai zanbi na yafe duk Wanda zasu biyo bayan kai matsayin iyayena ,koda sune na gaskiyan na yafesu tunda sun hofuntar dani lokacin da Nike bukatar tallafinsu ,kai kuma sai ka maye mun gurbinsu,akan me yanzu ga kai sai in koma ma wasunka ,ina ,,,,aima sai hakkinka ya kamasu" Tasowa Gimbiya diyanah tayi ta saka gwuiwoyinta a qasa tareda kamo hannun su'adah "khalisat karki yimun haka ,kinsan ko ke wacece? Kinsan waye mahaifinki? Kinsan kukan mahaifiya kuwa akan 6atacciyar 'yanta,?" Sai a wannan karon mai martaba ya samu zarafin magana cikin sassanyar murya cikin dusashiyar muryarsa na girma da madarar izzah "Ya Isah haka ,Diyanah mike ni zan mata bayani" mikewa tayi ta koma mazauninta ,a take kowa ya nutsu har shi PA din duk suka zazzauna kamar dalibai a gaban malaminsu. "Wannan itace mahaifiyar ki ,bisa bincike da hujjoji ,amma tabbatuwar nine mahaifinki ,wannan ni sai anyi DNA test saboda nima ji nake ke din ba d'iyata bace ba,don nafison diyanah fiyeda duk wata 'ya da zata kawo mun matsayin d'iya ,matsawar watannan zata zama silar shigarta damuwa,kinsan wuyar da ta shiga sanadiyyar ki? Ta rayu cikin ciwo da hauka duk saboda ke! Tsawon shekaru goma bata da sukunin ruhi a yayin da ke kike rayuwa cikin farinciki ,wannan ba gata bane ba Allah yayi maki? Kinsan halin mutu kwakai ko rai kwakwai din da zaki shiga da ace kina tare da ita? To ki sani ni na barwa su PA da VP din ke ,in wuya ta isheki da kanki zaki nemi masarautar Azajadar don nan ne rufin Asirinki,mu kuwa munada Wanda zai maye mana gurbinki,kingan sa d'an Albarka" ya qaresa kausasan maganganunsa yina nuni izuwa ga Dr Khalid, bai tsaya sanyaba ya umurci Dr Khalid da Gimbiya diyanah da su fito su tafi ransa a mugun 6ace . Kuka Gimbiya diyanah ta fashe dashi suka soma firfita har akaxo kanta itace ta qarshe ta waigo ta kalleta "Princess khalisat, Sarki jabbar ,fushinsa dawamammiya ne,gabansa tabbataciya ne,ina umurtanki daki gaggawar Neman yafiya da afuwarsa ,kuma ki kawo kanki fadar Azdajar a nan kusa" tana kaiwa nan ta kulle kofa ta fita tana hawaye . Kuka ne mai gunji ta fashe dashi ,ta fara qoqarin cire hannunta daga jikin qarfen "Wayyo Allah dady ,Abbah na ,kukaini wajen mahaifiyata da yayanah wallahi,had'iyan zuciya zanyi in mutu idan sukace sun juyamun baya ,inason mahaifiyata da yayahnah me sona" Sai a wannan karan ummah ta soma magana cikin ranta tanajin zafi za'a d'auke mata su'adah ba tareda burinta ya cika a kanta ba "kiyi shiru su'adah ki bari ki warke ,ni da kai na, nayi Alkawarin kaiki har gaban mai martaba ki roki yafiyarsa muma bamusan ke 'yarsa bace ba ,sai a 'yan awannin nan ,amma dole zamu maidake don mai martaba uban kowane a wajen nan,koda ke ba 'yarsa bace,bamuda hurumin ya roki mubasa 'ya mu hanasa bare ke da hujjoji sun tabbatar da hakan " "To nidai naji kawai Ku kwance ni in bisu" hawayene ya cigaba da gangara a idon PA ,shikenan yasan ya rasa daughter dinsa,rasawa na har Abadan ,kuka mai gunji ya kamayi yaje ya kwance hannunta daga jikin qarfen tako fita da gudu tana qwalla kiran "Nannah ,yayahnah!" Tuni PA ya shiga buga goshinsa a jikin garu yina ihu tareda fadin "Why ? Fareeda why?,kin rabani da daughter da,kin tafi yawan dandin ki...Allah ya sakamun da duk namijin da matarsa ke zambatarsa a bayan idonsa,irina . Allah ya tona asirinsu,harsai duniya tayi tirrrrr dasu" gaban ummah ne ya ringa fad'i dam dam! ,kardai yusuf ya gane abunda mukeyi da fareeda ne? ** Fushi sosai mai martaba yikeyi ,sai dakyar Dr Khalid ya shawo kansa amma dukda hakan saida yasa aka bada jininsa Dana Su'adah akayi DNA test aka tabbatar da shidin ne mahaifinta kafin ya sakar mata murmushi, ya bude hannu ,da gudu su'adah ta kwace hannunta a hannun Gimbiya diyanah taje ta fad'a jikin mai martaba "Barka da zuwa d'iyar albarka cikinmu fatan tsawon rai da lafiya hadida ilimi mai amfani Allah ya haskaka rayuwar ki ,ya dausashe qudurin maqiyanki akan ki, yau zamu wuce fada kuma za mu warware labarin komai gaban Wanda suka aikata" Murmushi tayi "nagode babana" suma duk godiya sukayi har yusuf da goshin sa yayi sintsir an nade da bandeji ** Qarfe takwas na dare,helicopter dinsu su'adah mai martaba ,saudah da gimbiya diyanah ,ta tsaya a qatuwar filin bayan cikin gidan sarautar mai kamada lambu ko gidan gona mai daukeda dogayen bishiyoyi da ruwaye kala kala da qoramu ga shanaye daga can gefe cikin wajen su ,filin wajen zaka rantse a wata kwarya kwaryan jajin turawa kake mai kamada na gona,ba a gidan sarautaba. Jirgin su bai gama daidaituwa ba ,saiga na PA ,VP da ummah da Dr Khalid ,daganan suka dunguma hanyar da zai sadaka zuwa cikin gidan tsundum ,Wanda yike da tazara mai nisa a tsakani. [7/27, 5:30 PM] Bamalli✌️: *JNS 2* 31-35 Masauki mai kyau aka sauke dukkan su,shikuma Dr Khalid ya hau mota ya wuce gidan sa ,dukda tafiya ne Mara tsayi sosai,don a cikin fadan yike amma can ta qarshen katangar,amma Sam baya iya zuwa da qafa ,yinada bayi da barori masu kula dashi ,Abu dayane yayi masa cikas shine rashin macen aure da wasu damuwoyin cikin gidan yasa Sam baya sha'awar aure,don shekaru biyu da suka wuce anso a had'a sa aure da qanwar Gimbiya zulaikha, saidai ana kwanaki ya gudu ,baa sake jin duriyarsa ba saida aka shaida masa an aurar da ita. Washegari fada ta dinke da Al'umman annabi kowa kagani yazo taya murna ana son ganin princess wasu kuma suce Gimbiya khalisat, Ita kam ado akayi mata na usulin gidan sarauta,tana fitowa manyan baqi da malamai da suke zuwa ganin ta suna mata Addu'oi da kyaututuka , tana zama wata kuyanga datafi manne mata zatazo tace anzo Neman ta,kai saida ta gaji don kanta ta wulle ta tafi sashen Dr Khalid, itada Saudah ,anan suka bararraje wani bawa ya zauna ya lanqwashe kafa yina koro mata matsayin ta a wannan masarautar tun ranar da dan saqo ya aiko da sallahun haihuwarta ,yina shaida mata yanda ake mulki ,ba dariya ba barkwanci.sudai in yayi yayi sai su had'e hannunta da bai karyeba Dana Saudah su kashe kamar shashashu. Shikam Dr Khalid tunda yazo baiyi dariya ba ,ba wannan wasan da yikeyi dasu ta rasa dalilin sauyawarsa,amma ta zuba ido tana ganin gudun ruwan sa. Qarfe hudu na la'asar dangi na kusa da na nesa suka had'u a wani mashahurin fili gab da gidan Dr Khalid, duk a cikin fadan bayan anyi decorating wajen an kafa tantuna,sosai kuyangu suka cika gaban kowa da drinks da samosa da spring rolls sai ruwa da Rabin kaza, su su'adah ma mamaki suka kamayi sanda akaxo canja masu shiga cikin wani shigar alkyabba tasha ado cikin shadda maroon Riga da wando yasha aiki harta qafafun wandon,gaba d'aya ta sauya kamar namiji ,banbancinta da namiji kwalliyar fuskarta da adon gwalagwalai. Wata baba saratu da kanta ta shigo mata jijji6e6iya ana zuwa bayanta barorine cikin uniform mata, Daidai su'adah zaa fito da ita suna gyara mata zaman Alkyabban itakuma ta shigo "Ina d'iyar d'an uwan nawa? Dama da rabon zan ga jinina?" Kurum saita fashe da kuka ta rungumeni tamkar ba wannan isashiyar matan ba...kam ta rikoni cikin jikinta muka shigo wajen taron,Anan ne gasskata sarauta gaskiya ne,yanda duk inda muka saka qafa manyan mutane maza da mata masu kudin gaske ke gaishemu,bayi na zubewa cikin sallamawa, take su'adah taji wani abu na tsirgar mata ,Izzah na hawanta kanta yina girma ,Ana gaisheta tana lumshe ido maimakon ta amsa ,har saida ta ajeta a wani madaidaicin kujeran royal mai adon blue da gowldin ko ina ya dauki haske masu chanja kaloli, da adon furanni. Maimakine ya kamata to yaushe ne akayi duk wainnan abubuwan cikin gajeran lokaci? Gaskiya wainnan snacks da kajin saidai in ordernsu akayi ba a cikin gidan akayi ba, Ashe basu saniba ,mai Dubai hotel ne ya dauki nauyin duk wani cima da za'a ci na iyayen gidan sa ,kowafa ya hallara zallah dangi d'aya kowa ka gani da kwaya kwayan zanen mallanci bibbiyu a gefen kuncinsu....familyn ,kyawawane amma sun rabu kala biyu,da masu dogayen hanci masu matsaikaitan ido farare tar ,da masu matsakaicin hanci da qwala qwalan ido,don haka dukkansu irinsu gudane ,dole dan dangin na shigowa akwai kalar Wanda yike kama dasu .Quri quri ,Saudah tayi da ido tana kallon masu kama da bestyn ta,ada tana jin ita watace yanzu kuwa da taga yanda sarauta yike ,saita gane cewa mulki ba komai bane. Saida aka bud'e taro da addu'a kafin sarki ya fara da godiya wa daukacin dangi na kusa da na nesa da suka sama halartan taron gaggawan da aka kira ,saboda VP da iyalansa da komin dare zasu juya Abj yau . "Alhmdllh waqa a bakin mai ita yafi dad'i, zamu so jin yanda, Al'amuran ta kasance a bakin Gimbiya diyanah Tindaga haihuwar magajiya (Su'adah) har zuwa salwantarta,sannan da yanda ta bayyana ,harma shigowar su VP cikin al'amarin,A taqaice dai zamuso jin labarin wannan masarautar" Da addu'a Gimbiya diyanah tafara da bude taron da addu'a kafin ta d'aura *Egypt 1999* Ina farfad'owa daga barcina bayan an fito dani daga aiki an fuddamun Khalesat a cikina ,Nurse na kamo hannunta na fara da tambayar ta abunda na Haifa , Murmushi tayi ta shaida mun macece amma tana dakin Hutu.A take naji zuciyata bai baniba bansan sanda na shiga roqonta don Allah ta kaini inga d'iyata ba. Muna shirin shiga dakin naji Gimbiya zulaikha, gatanan da ranta tanajina ,tana umurtan jakadiyarta da sukazo tare da ta bankawa dakin wuta duk jariran su qone ,sai ace akasine gobara ya tashi,amsawa tayi da to uwar dakina saidai zanje innemo fetur ke kuma kibar wajen nan kar zargi ya shigo, had'a ido mukayi da nurse d'in, kafin inyi wani magana nurse din ta janye ni da Sauri muka 6uya ,muna kaucewa na fashe mata da kuka ,nurse ki taimakeni ,don Allah likita yace wannan itace kad'ai qwan mijina a duniya da zai iya qyanqyashewa ,itama din dashenta akai mun dukkanmu rauni garemu ,karki bari mu rasata don Allah ,mijina dan sarkine ,yina azaban son haihuwa don Allah " rarrashina ta hauyi "karki damu er uwa yanzunnan zan miko maki erki kuma dama su ukune a ciki zan sa ma'aikatan a kaisu BCG sauran na cikin kinga in wutan ta tashi yaran mutane sun tsira " Godiya na dinga mata ina rizgar kuka ,harta kawo mun babynah ,atake na koma daki da abata saidai muna shiga naji ban natsu ba nasan tabbas ana farautan ranta kuma komun koma gida Nigeria saita aiwatar da nifinta akanta ,nan ne ma take da daman,a take wani bahagon tunani ya fad'o mun nikuma ba tareda na aunaba ,na miqe naje na d'auko akwatin kayan haihuwa ta na zazzage ,na debo duk gwalagwalan da nazo dashi na watsa ,na dakko open check nayi rubutun zunzurutan kud'i ,sannan na dauki Biro mai gold ink nayi rubutu na kalmasa na saka cikin farin envelope ,shima bayi rubutu a saman ,na kira nurse din ta taimaka mun muka dauki akwatin da basket din ,na roketa ta taimakamun in cika qudurina ,ita ta taimakamun muka fita ta qofan baya,tafiya kadan muka riski wani waje ,anguwane mai dogayen gine gine da manyan bishiyoyi da dan shiru anguwan ,alamar dai unguwar nasu natsuwa ne. Dan lungu na samu na aje kwandom. Babyn da feeding Bottle daukeda madarar yara a gefe ,nasata tayi mun gadi,itadai nurse da ido take bina. Sai bayan nayi hakan na dauki wannan akwatu naje gefen hanya na aje ,sannan na daura envelope d'innan na danne da dutse .da Sauri na dawo nacewa nurse din duk mu tashi a wajen mu 6uya ,nikuma saman bishiya na hau. Saida na kwashe kusan Rabin awa kafin wasu En matan larabawa sukazo wucewa ,har sun gifta sai qaramar ta soma mata magana da larabci "ukhty kinga wani akwatin qarfe me ruwan gwal ,kai gaskiya ya bani sha'awa ban ta6a ganiba sai a TV in muna kallon film din masarautun India, zo muje mu gani" bige hannunta tayi "Ke bazaki sauyaba ko? Kinfa San layin nan sunyi qaurin suna akwai Satan mutane,kije ki ta6a kya 6ace dama gashi magriba ta kusa" haka suka wuce ba tareda sun dauka ba.wannan magana tayi mugun tsoratar dani ,a take na yanke shawarin inje in dauki d'iyata ,amma kafin nan na hango wani matashi tafe yina amsa wayar hannu irin Samsung d'innan Nada kalar ja, ga dukkan Alamu Sauri yikeyi,cikin rashin kula yayi tuntu6e da akwatin ,dutsen da na danne envelope din ya fad'i masa a qafa ,envelope din yayi gefe,saurin riqe kafarsa yayi ya zauna gefe yina kashe wayar ,saman fatar qafarsa ta zabtaro,yina cikin jin zogin ya hangi akwatin ,kallon akwatin naga yayi na En daqiqu kafin ya Kali envelope din , dukda gari ya fara duhu ban iya kallan fuskarsa ,amma naga hakan.da Sauri ya daga bangon envelope din ya karanta ,kafin ya farke ya karanta ,shiru yayi dafe da kai,ni kuwa qirjina sai bugu takeyi ina duk addu'a da yazo kaina ,can naga ya mike ya dauki akwatin ya jefa takardan a aljihu,sannan ya biyo inda na aje khalisata ya dauketa a kwando ya tafi,ina ganin ya wuce na durko don inga sabon uban da Allah ya za6awa d'iyata ,saidai INA! Ashe gaggawa yike ya shiga motarsa ,ina zuwa saidai naga hayakin motarsa ya bar wajen ,a take anan na duqe na ringa rizgar kuka ,da shesheqa nadama ta bijiromin na sallama d'iyata a hannun Wanda ban sanshiba ,danasani ta kamani yanda ko hoto ban mataba da watarana nace na haifi yarinya nima ,ana haka Wannan nurse din tazo ta dagani muka wuto hanya tana rarrashina ,anan Nike shaida mata damuwata rashin sanin makoman yarinyata,kuma banda ko hotonta "karki damu munyi mata photo muje zan baki copy" kunji yanda mukayi da wannan nurse din ,aikuwa muna shiga naga dakin yara ana kakabi ya kama da wuta da jaririya guda d'aya, kuka na fashe dashi na gurfana gwuiwoyina a qasa "khalisat na rabaki da wannan wutan ,saidai bansan hannunda na jefakiba qilama yafi wannan wutan zafi a gareki,kilanma yanzu kema an kashe ki,Allah ne masani" abunda nayi ta sambatu akai kenan ,ina cikin wannan halin kurum sai ga zulaikha da jakadiyarta fuskarsu fal annuri suna ganina suka kya6e fuska irin na tausayawa ,zulaikha ta rungumeni tana hawaye "kiyi hakury diyah ,nafiki jin radadin rashin khalisat NASA rai da yarinyar nan,tunanin muma gidanmu zai armashi samun kukan jaririya a jikinsa Amma mai Afkuwa ! Ta afku sai hakuri" Jinjina mata kai kurum nayi na wuce dakinna fara had'a kaya na,don kuma bansan amfanin zamata a qasar ba,ni kad'ai na dawo nabar masu zaman kar6an jaririya da taryata a can,yarima kuwa yina Asibitin baisan inda kansa yikeba. Sai bayan kwana biyu suka dawo ,lokacin damuwa ta ,ta ragu ba fawwala ma Allah saidai in natuna bazamu sake haihuwa ba musamman yarima sai in dauki hoton khalisat in ta kalla ina kuka, Daganan bala'u irida kala dukaita samuna ,wannan ace mayuine suka kamani ,wasu suce asiri wasu ace wankan jegone bansamu da kyauba,jinya safai safai yaqi jin magani ,har saida na koma gida jinya ,shine silar kar6an khalid a hannuna,aka ba zulaikha ,saida na kwashe shekaru takwas a haka ,amma dukda hakan yarima na qulafucina ,ana wannan sarki mahaifin mijina ya rasu gashi mijina bayida kwanciyar hankali yamace baison sarautan aba qanin babanshi ,shi bai cancanci sarautan ba tunda baida magajiya ,shinefa aka Nada baba Abubakar ,shima shekara d'aya bayan nan aka farka aka wayi gari ya mutu kuma a ranar nikuma na haukace,a take aka yimun sharrin ni na kasheshi saboda baqin cikin ba mijina ya hau gadon sarautan ba,shiyasa hakkin jinin sarkin yasa na haukace,En uwansu suka yimun caa ,ga haka tu6uran a lokacin sukace lallai sarki ya sake ni in bar masu gida annoba amma sarki ya qiya,yace in kuma har aka matsa saina bar gidan to shima zai gudu yabar masu sarautansu ,hakan nan aka kyaleni saidai an canjamun daki can karshen gida,wai bazasu zauna da mahaukaciyaba ,amma a hakan sarki dani muke mu'amalar aure kuma bani mishi haukan,koda akagane sarki na kwanciya dani ta hanyar sokanan haukan da zan ta zubawa ,sai aka shamakantar da ganina ,sannan haukan ya dada ta azzara sai an daddaureni ,wannan lallurar shine ya cigaba da bibiyata har wainnan kwanakin da nayi arba da hoton da na Adana Ina kallonta don debe kewa, ana cigiyarta matsayin 6atacciya ,ganin hotonta shi ya dawo mun da ganina kuma haukanma ya gudu ,kunji taqaitaccen Abunda ya faru....tsit wajen yayi masu kuka nayi ,lallai hakki bala'i ne,mun zargi baiwar Allah cewan baba saratu ,to Zulaikha saidai kika ga diyanah tayi lafiya kuma Allah ya dawo da magajiya cikinmu cikin aminci ,wayasanima ke kika kashe mun dan uwana sarki Abubakar? To tabbas Inda yaje kema saikinje" mikewa zulaikha tayi ta rik'e kugu "hmm na yadda da makircin dangin miji yanzu saratu har kin manta rikon danki da nayi tsakanin da Allah har naso bashi qanwata yaki? Yanzu sunje sun roro tsintacciya sunce ersu zasu qaga mun sharri,to gaskiya a binciki kwalwarta kila bata warkebane,amma lallai lallai wannan yarinyar ba jinin masarautar nan bane ba... " gyaran murya VP yayi kafin ya miqe tsaye "Aah fa Ku dakata ni zanyi magana ai nasan komai...... " zaro ido akayi idan kowa ya dawo kansa ,Yayinda Su'adah da Khalid ke kuka kamar ransu zai fita na tausayin tarikhin Nannah ,itama Saudah na tayata Itakuma umman Saudah mikewa wajen taron tayi ta koma can gefe don ta amsa kiran Haj farida da ta gani aka screen din ta ,tana ta jero mata missed call tana tsoron dauka saboda VP ,shine tana ganin ya mike zaiyi magana tabar wajen da Sauri...✍️ ```Kardai Ku sha'afa 🤩 Wannan littafin Zazzafa ne daga cikin gwarazan zafafan Alheri writers....Wanda suka had'a da:``` _*K'WARYAR SAMA🙄* zazzafa daga Alk'alamin *Maman teddy🧸*_ _*JININ SARAUTA(the gorgeous royal blood)* zazzafa daga Alkalamar *Hassenart Bamalli(oum Aphnan)*_ _Idan kinason biyan *NORMAL PAYMENT* ne ,to kowanne littafi d'aya *#100* ne duka biyun ne *#300*_ _Idan kuma *VIP* ne kikeson biya toh,kowanne daya *#200* ne ,in kuma duka biyunne *#500*_ _Idan kuma *SPC* ne kikeso toh kowanne d'aya *#300* duka biyun kuma *#700*_ _Zaki iya biyan kudinki ta daya daga cikin wannan hanyoyin biyan:_ _*BANK PAYMENT*_ 7782217014 Mohammed Hassana Fcmb _*VTU TRANSFER*_ 09065990265 _*MTN CARD PAYMENT*_ 09065990265 _*SAI KI TURA SHAIDAR BIYANKI TA HANYAR SCREEN SHOTTING EVIDENCE DINKI TANAN👇:*_ 08081202932 _SAI MUN JIKU MASOYAN AMANA,KUYI ZUWA DAYA KU KAFCI RABONKU CIKIN SASSAUK'AR FARASHIN GASKE🤌_ _Maman teddy🧸_ _Oum Aphnan takuce_ [7/27, 5:30 PM] Bamalli✌️: *Jinin sarauta 2🕊️* 36-40 Fareeda ina kika shige kwana biyu shiru kinji yanda case din erki ke watangariri damu?" Tsaki taja "Excellency ni yike watangariri dani,tunda gani yanzu sanadiyyar ta nabar gidan mijina ,nabi Alhj bilya shegen kwarton yajamun 6arewan ciki" Kame baki tayi da Sauri tareda rik'e baki tana zaro ido tamkar tana kallonta. . "Matata ,kin sani naji kishi, yanzu bayan yusuf dinda shi kansa Nike jin kishinsa ,aah har wasu mazan kike bi? Toh Allah shi kyauta ,yanzu dai kina ina?" "Ni ina gidan qawata Shahida kece naje Baku nan ,ina kuka shige?" "Ke akwaifa labari ,but a taqaice dai ,su'adah ta wuce da tsammaninki yarinyar jinin masarautar Azdajaz ne...sauran labari sai mun hadu don yanzu haka muna cikin gidan" "What?" Ta dafe qirji "Sorry bamu fara 'yar wasaba dake Excellency, masarautar azdajaz fa da duk wani Wanda yikeson ya dauka ka sai ya mannu da masarautar, ko ba inda su mazajen mu ke yawon shan miya da fadanciba" "Ke shifa ,naga ya maki muna cikin gidan mulki,kiga qosassun gimbiyoyi ,lamarin baa cewa komai,kowa kagani jida arzikinsa yike,kai itadai Koran da kika yiwa su'adah ya zame mata Alkhairi....muyi waya anjima yauma duk dare zamu shigo Abj " ** VP farawa yayi da gabatar da cikakken sunansa ,da matsayin sa a yanzu dukda yasan an sani ,sannan ya cigaba da bayani "A lokacin shekarar Alif da Dari Tara da casain da bakwai na samu komawa qasar Egypt karo karatu da auran me dakina ,gata a gefena a haka ina karatuna muna gidanmu da matata,har ta samu cikin babynah Saudah ,hakan ta kasance watarana lokacin cikin Saudah ya kusa wata bakwai ,na je gidan Abokina balarabene dan can qasan muna ta6a kasuwanci dashi har nayi yamma. Ina gaggauce na fito gidan sakamakon nasan ta batason inkai dare a waje ,saitace na kawota qasan da bata San kowaba na kulleta a gida tanajin tsoro Hakan yasa na dinga Sauri Ina amsa wayarta don in bata hakury kuma in shaida mata INA hanyar dawowa. Abun tsautsayi sai nayi tuntu6e da wannan Akwatin kamar yanda Gimbiya ta fada,a take na yanke wayan ina addu'a. Saida na natsune na hangi wannan envelope din a sama anyi rubutu da larabci Wanda bai wuce shadara biyu ba ,ana cewa " don Allah inkai ba jinin Hausa / Fulani bane ka wuce karka ta6a mun akwatina ,inkuma kai bahaushene toh ka bude cikin takardan don jin abunda ya qunsa,amma fa in ka yadda zakayi taimako koda rayuwar ka zai salwanta!." Gabanane ya fad'i ,tsoro ya kamani ,nabar matata da ciki a wata qasa ba tareda tasan kowaba kar wani abu ya sameni.saidai tuna Kalmar taimako yasa na yage takardan. Jikina a sanyaye na fara karanta wa,bayan sallama ta daura da roqona kamar haka: wannan akwatin qunshe yike da arzikin ,wata jaririya,Wanda wannan yarinyar kadauka marainiyace,batada fatan kowa saikai don girman Allah na rokeka karka bari tayi kukan maraici ,ga dukiyar ta nan nasan zai asheka rainonta harka aurar da ita.Idan kuma kin kasance macene don Allah Ku tabbatar tarbiyyanta ya zama tsakanin iyaye biyu(ma'aurata) ... Inkunyarda da sharadina kuyi taku goma ta yamma daku zakuga kwandon itace da yarinyar a ciki ,kadauketa nagode " Hakan nabi yanda na gani a rubuce na dauki yarinyar na tafi da ita gida, saidai na fuskanci zullumi da tunanin yanda zan gabatarwa mai dakina yarinya jaririya ,dole na barta ta kwana a motata,saidai inje in bata Madara da ruwa in dawo ,Sam na Gaza sukuni,shi kuma akwatin nan da komai naciki na barsa a mota harta wasikar na barsa a ciki. Cikin dare yarinyar ta ringa kuka ,duk hankalinmu ya tashi musamman ni da nasan da zaman jaririyan. "Yanzu haka wa'innan kwaratan larabawan ne masu bibiyan mana mazajenmu suka Haifa shege suka wurgar" nidai shiru nayi mata gabana na tsananta faduwa.kenan INA kai mata za tace er karuwa tace. Haka nayita fakonta har tayi barci sannan na fito naje na dinga rarrashinta daqyar tayi barci,gashi rainon ma ban iyaba. Haka lokacin sallar asuba na fita zuwa masallaci,Abun mamaki Ashe Dana fita ,ta biyo bayana taga na leka mota aiko ina fita,taje ta duba motan saiga yarinya! Nidai bansan iya tashin hankalin da ta shigaba a wannan lokacin ba. Ina dawowa na duba mota ba yarinya,ina shiga d'aki naga yarinya yashe akan carpet ,tana canyara kuka ,itanma tana gefe tana ihu da kururuwan zaman ta dani ya qare. Shiru nayi mata naje na dauki yarinyar ,na ringa rarrashi taqi shiru ,a take dabara ta fadomun na saka mata yatsa a baki ,ta fara tsotsa aikuwa sai tayi shiru ,can kuma barci ya sureta ,Allah sarki yarinya haqurarriya. Ganin hakan yasa na shimfideta a hankali nabi bayanta INA qoqarin gamsar da ita amma fir taqi,har saida na dauko mata wannan akwatun da duk hujjojin amma taqi hakura ,Dana gaji saina qyaleta. A gurguje na shirya na tafi makaranta, duk a lokacin ban kai shekaru ashirin da bakwai ba. Banki na fara biyawa nakai masu ajiyan kayanta da aka bani,naje super market dinda muka hado kayan haihuwar babynmu,na sa su hada mata ,na dure a boot nayo gida ,saidai na kasa yi mata wanka haka na tasa yarinyar nan tana kuka inayi,Dana kasa sai na dauko wipes na goge mata jiki na cire mata pampers din da yayi nauyi Ashe ta6atashine ,shiyake mintsininta take rigima ,kuma pampers dinma wa yasan dadewanshi a jikinta? Saida nayi jaga jaga da jikina da wuri kafin na iya wanke mata,don ta lashi takobin ta6an yatsan yarinyar bazata ta6a yiba. Haka na had'a mata Madaran da ruwan dimi na zuba daidai kaurin yanda naga an had'a jiyan ranan na bata tako sha ta koshi,tayi gyatsa. Sai sannan na ajiyeta tana wasanninta ni kuma na je na gyara wajen nayi wanka,sai wajen sha d'aya na shiga school da jaririya gabadaya nayi yarkace² banida natsuwan rai . Anan aminina ya tambayeni yanda akayi,ban 6oye masaba na labarta masa ,sannan nace masa ,nikuma na lashi takobin rik'e su'adah (sunan da na saka mata) duk wuya duk rintsi ,in kuma sha allahu sai watarana tayi Alfahari da ita Shawara ya bani in kaita gidan marayu ,a take na Hau sa da fad'a "kanajiko,alfarma d'aya xakayimun,ka nemo mun gidan nanny dazan rinka ajeta in zan shiga school in na dawo in d'aukesa muje gida" haka akayi nanny ke mata wanka kullum Niko canja pampers da komai har na iya. Bayan wata biyu yarinya tayi kyau da ita yanzu har wanka na ita yi mata tunda ta fara kwari ba kamar jaririya ba. A lokacin itakuma madam ta haihu ,shinefa bayan tayi suna dama na hana visa nace ba me zuwa mata wanka ,nakira wata tsohuwa tana mata INA biya,nayi hakanne don rufin asirinm duka...hakan ya Sosa ranta shine bayan sunyi Arba'in ta rokeni na bata yarinyar ta hadasu da Saudah matsayin tagwaye tareda Alkawarin rikemun su tsakanin ta da Allah ,saidai dukda haka hidimar yarinyata yina hannuna don nasan bada zuciya d'aya ta kar6etaba still tundaga wanka canja pampers bada abinci ni nake bata,saidai sauki d'aya yazomin INA barinta a gidan. Sai bayan shekara guda lokacin yara sun girma baka gane shekarunsu sannan ta tafi Nigeria ganin dangin A lokacin kowa ya tambayeta sai tace ai tagwayene,ta kwashe kusan wata uku a can,sannan ta shirya ta kirani don in mata visa ta dawo ,nikuma lokacin INA shirya shiryen kammala karatun ,matsayina na student marar gata yaci in maintaining kudi,don haka na roketa ta zauna nanda wata biyu zan tattaro in dawo Fada sosai takama yimun a waya ,wai ta gama sallama da qawayenta zanja suyi mata dariya,nidai hakuri na cigaba da bata.sai tayi kamar ta hakura To Ashe bata hakura ba,kawai saita tattara yarinyata ,da hoton da na dauketa dashi ranan da na tsinceta takai gidan marayu. Bata gayamun ba ,dangi ta kitsa musu maganar ai er karuwatace nacan,don haka aka Goya bayanta,ni ban saniba ,sai in na kirata nace ina babynah sai tace gatacan tana tatata. Innace samun gwarancinta,saita kangamun muryar saudah. Sai lokacin da na dawo sannan ne na tadda bakin labarin lokacin shekararta d'aya da rabi,naje har gidan marayu akace sati uku kenan wasu da daukanta Nayi kuka na rame,har kwanciya gadon asibiti saida nayi Kullum INA tunanin girman Alkawarin gashi na saba da su'adah INA tsananin sonta ,nafi shekaru biyar INA dakon mafarkinta ,har suka hadu da Saudah a makaranta suka qulla qawance ban ta6a sanin d'iyata baceba ,in naga kamannin yarinyata a fuzge a tattare da ita sai in shayin tambaya,kar yazo kamace kurum,har saida yanzu gaskiyar ta bayyana . Sannan akwatin da na tsinta cheque din bankin da aka cike da komai ,kai harta kayan da tasa ,tunda na ciresu aka wanke na ajiyesu Ashe ranar anfaninsu xaizo don haka nayi Alkawarin karshen sati zan turo wakilaina dashi...kunji abunda ya faru,kuma har yanzu inajin tsananin qaunar Su'adah, da ace mai martaba zai barmun ita da ba abunda zai hana in dauketa in riqe kamar yanda nayi qudurin daukanta a karo na biyu" A wajen bawanda labarin sa bai burgesa ba ,amma umman Saudah kuwa saidai ta duqar da kai,cikin jin kunya ,ko ita zataso a bata Su'adah ko ta maida qwalmanta. Gimbiya diyanah ce tace "A'ah ka barshi basai an taso wasu don kayan ba,sannan kudi nakane ai kuma tun a lokacin kaci kudin" Gyaran murya sarki yayi "aaha ! A kawo hujjoji yanda zanji dadin yanke hukunci akan zulaikha,nima a ranar zan fallasa maku wasu sirrikan don haka rana i tayau inaso muyi irin wannan haduwan Allah ya bada ladan zumunci" Kukan nadama Gimbiya zulaikha ta fashe dashi tana furta sharrin shaidan ne,amma ta tuba a yafe mata a rufa mata asiri kar sarki ya saketa ,zata canja halinta. Tsawa sarki ya daka ma kowa "A tashi na tashi wannan zaman,zulaikha kuma ta sani ba saki a tsarin masarautar nan ,tun zamanin iyaye da kakanni baza a fara a kaina ba ..... Amma akwai kisa! " Rara's! Gaban Gimbiya zulaikha ya buga,kenan zai sa a kasheni yanda ya kashe waziri,to kodai in gudune,amma ai duk inda na shiga sai an kamoni ,gwara ma in tsayan kawai injira inga gudun ruwansu inyaso sai in kira boka ya rufe bakin kowa, a kasa yankemun hukunci ,kuma in cigaba da mulkar kowa a gidan har ita magajiyar(Su'adah Wanda yanzu ta zama khalisat) ```Kardai Ku sha'afa 🤩 Wannan littafin Zazzafa ne daga cikin gwarazan zafafan Alheri writers....Wanda suka had'a da:``` _*K'WARYAR SAMA🙄* zazzafa daga Alk'alamin *Maman teddy🧸*_ _*JININ SARAUTA(the gorgeous royal blood)* zazzafa daga Alkalamar *Hassenart Bamalli(oum Aphnan)*_ _Idan kinason biyan *NORMAL PAYMENT* ne ,to kowanne littafi d'aya *#100* ne duka biyun ne *#300*_ _Idan kuma *VIP* ne kikeson biya toh,kowanne daya *#200* ne ,in kuma duka biyunne *#500*_ _Idan kuma *SPC* ne kikeso toh kowanne d'aya *#300* duka biyun kuma *#700*_ _Zaki iya biyan kudinki ta daya daga cikin wannan hanyoyin biyan:_ _*BANK PAYMENT*_ 7782217014 Mohammed Hassana Fcmb _*VTU TRANSFER*_ 09065990265 _*MTN CARD PAYMENT*_ 09065990265 _*SAI KI TURA SHAIDAR BIYANKI TA HANYAR SCREEN SHOTTING EVIDENCE DINKI TANAN👇:*_ 08081202932 _SAI MUN JIKU MASOYAN AMANA,KUYI ZUWA DAYA KU KAFCI RABONKU CIKIN SASSAUK'AR FARASHIN GASKE🤌_ _Maman teddy🧸_ _Oum Aphnan takuce_ [7/27, 5:30 PM] Bamalli✌️: *Jinin sarauta 2🕊️* 41-45 Ana taro ya watse kowa da nashi muqu mushin ,da burirrikan cin zarafi wa Gimbiya zulaikha, a yayinda tsananin qaunan Gimbiya diyanah ya dad'u a zuciyar kowa na dangin. Kowa a Dana kyautan da zai yiwa su'adah yayi sai sunzo taro na gaba tunda wannan na bazata ne,saidai an dinga yin hoto da ita suna sakawa a status da sunan *Magajiya Azadajarz💔* A ranar kuma su Excellency suka wuce abj,itakuma Saudah tace alankatafir abarta wajen Aminiya, shi kuma PA ya wuce gidansu don yace dole ya dauki Hutu sai zuwa zuciyarsa ta huce sannan zai koma bakin aiki don gabadaya abj ya fice masa a rai . ** Farida kam yanzu batada kata6us ,ga sha'awa ga jini ya dameta,ba daman aikata komai, Bayan dawowarta taje gidansu iyayenta sun kureta saboda labarin komai ya riskesu har barin qasan da tayi ,a bakin aminiyarta Shahida ,ta riqeta tsakani da Allah batasan tana cin dunduniyarta ba . Bata wani damuba ,shine ta dawo abj ta cigaba da sheke ayarta,a la barshi,In PA ya huce taje ta rokesa yafiya,tasan tunda yina sonta zai haqura . Amma akasin jini,yasa haka tana kallo Shahida zata kwaso 'yan madigonta su qwaqula ta basu kudi,ko kuma alhazai suzo su kwashi ganima su fita,hakan ne ma ya faru a yau. Wasu cankwada cankwadan En matane da ba zasu haura 25 ba suka shigo hannunsu rik'e da siraran mayafansu attachment har duwawu mai kala kala ,ga qumbar roba zaqo² ,a yatsune suka shigo ba tareda sunyi sallama ba suka zauna,da turanci suke maganar ko kallon farida dake zaune akan kujera basuyiba ,har suka gaji da zama suka kirata a waya minti kadan sai gata ta sakko tana mika A GRP was Aiko da gudu sukaje suna rububdin su rungumeta "oh my sugar's ,naji dadin zuwanku dama nayi Kewarku Had'e baki sukayi muma munyi kewar hajjan makka da madina Kaima d'aya dukan wasa tayi akan nono "Ohm su vero anji hausa" Nokewa tayi tana wani kukan sangarta "hajiya zai fara zafi fa". " uhm uhm in yayi sai mu Mirza shi a tsotse kuzo mu shiga daga ciki" har zata wuce, ta waigo ta kalli farida da tayi kicin kicin da rai "Fareeda ko in baki d'aya Ku huta?". " hmm aidai kinsan damuwata kawai ki share" Ca6e baki tayi taja hannunta sukayi sama Mamakin sauyawar Shahida sosai takeyi amma ta zuba mata ido taga iya gudun ruwanta ,Bari dai jinin ya tsaya tayi mata uzurin jarabanta gashi itakuma babu halin yi. Suna haura Veronica ta bude firinji ta d'addaka fresh milk tana gama sha ta fara fidda kayanta,in a romantic way, tana wani goggotsaro jiki. Shahida na ganin hakan tayi wuf ta mike ta qarasa cire mata kayanta suka fada gado tare suka fara tsotse tsotsen bakin juna, suna wani irin mutsu mutsu da wushishire da kafafu ,veronica data danne Shahida ta saqa hannu tana tumbulan mata nono ,tana wani irin nishi mai sauti ,can kawai ta nitsa hannunta cikin vg dinta da qarfi suka cika dakin da ihu"uhhhh ahhhh uhhh ahhhh" suna sama da qasa da jiki shahida na matsa mata nononta da kyau itakuma tana fingering dinta,da gudu dayar ta kafa bakinta akan Nipple din Shahida tana tsotso kaman mayunwaciya hannunta d'aya yina qasan ta ,tana cin kanta da kanta d'ayan hannun kuma tana shashafa jikin Shahida. Haukacewa Shahida tayi ta fara ihu kamar sa,tana bulbulo da ruwan dad'i "wayyo vero ,kun iya cina wayyo dad'i,Ku cigaba..." Saiga ruwan ni'ima,yina malalowa,dakatar da yatsunta tayi ta cikin HQ din saida ta daina wushishire kafin su juya mata style. Anan naga tashin hankali,lallai d'ayan gwaska ce,tafi Veronica zama teruwa da Sauri takai bakinta HQ din Shahida ta ringa tande ruwan tana shafa tundaga saman maranta har cinyoyinta, tamkar tana mata waiwayi,duk burkicewa tayi tana zillo,saida ta gama shanyewa tas,kafin ta kafa kai ciki tana tsotse clitoris dinta daya daga kamar azzakarin maza ,tana ja da haqori a hankali tana tsotso canciki,nishi mai karfi tayi saiga wani ruwan,itama kuma tsotse gindin shahidan da takeyi ta jiqe jagwab,amma haka tayi goho ta zura duk yatsunta hudu ciki tana zirawa tana zarowa da karfi ,Shahida sharkaf tayi sai bakinta dake sambatu,ita tama rasa a wani duniya take,itama gohon da tayi tuni ruwan sha'awarta ya fara biyo mata gefen saman cinyoyinta. Da gudu veronica tazo ta matse duwuwukata itama ta zura mata yatsa biyu tana cinta ta baya,itakuma tana cin Shahida da duk yatsu hudun,gurnani suke fiddawa kamar zakuna,itakuwa qawar vero kamar zata hau bori. Yanda suka gigice ya Dada hurawa Veronica itama nata wutan sha'awan ,da Sauri itama ta nitsa yatsanta guda d'aya na tsakiya tana cin kanta ,tana kallon yanda hannun wancan ke yawo a gindin Shahida tana qissimawa a ranta tamkar itace,anan gabadayan su suka gigice ,ihu har qasa wajen farida tanajiyosu. Tsaki taja ta like kunnenta da airpiece "ta hadu da shegun Arna ,dole kina mun gani gani". Saida suka kwashe tsawon lokaci kafin su sakko suna En rungume rungume tana bata light kiss a baki. Lalubo hannunta tayi ta fada mata numbobin securityn card din ATM dinta ,kuje kufitar da dubu Hamsin Godiya sukayi tareda rungume juna " Mu go--dee hajya" suka fada da lalatattun hausansu. Murmushi tayi ta qaraso wajen farida tana daure da towel,tana mata karairaya a dole itadin manyan yara sun qwaquleta. Sukuma suka fice da 6ingilallun kayan suka bar gidan. Tsaki qawar taja yanzu duk abun nan 50k,wannan stingy din zata bamu? Gaskiya da nasani natafi wajen madam eki,a banza bata bani ba ni d'aya ta bani 100,amma ni 25k ko kudin kayan kwalliya bai isheniba." "Sorry friend haka Nike maleji da ita amma ba mun amshi card dinta ba?" Saita qara ganinmu ,nidama zanje qauye,saina kwashe tas arzikinta. Kuma duk Nema bata ganina Addu'a ta d'aya Allah yasa babban account dinta ne,ba Wanda ta aje don irinmu ba,don kinsan wayo garesu zaki iya kije kwasa maybe tayi transfer ne ta watsa irin sabain d'innan a ciki " "To Allah yasa mu nitso masu nauyi" da wannan kissime kissimen suka fara zuwa banki mafi kusa,suka fara fitadda Wanda tace,fit suka fice ,suka qara 10k ya fito,kawai sai suka fara wasoso,daganan suka matsa wani bankin,saida suka yiwa account dinta raga raga,suka kasa kudi uku vero ta kwashe biyu,oya oya ta had'e kan kayanta tabar gidan hayan da su tsumman katifunta ,tana raya ita da arewa ma ,ba garin abj ba sai wata rabon ..tun a wajen ta Ciro layinta ta taune ,kada ma a bibiye layinta . Itakuwa Shahida bata ankareba sai yamma da taji shiru basu dawoba,ta dauki wayanta don takirata taji abunda ya riqesu,nan taga wani irin mahaukatan alert suna shishigo wayarta,a take ta qwalla qara ta watse a qasa tana ihu da gunji. Da gudu farida ta shigo "Shahida lafiya?". " fareeda sun talautamu! " abunda ta iya fad'i kenan kawai ta koma ta sulale kasa sumammiya. ```Kardai Ku sha'afa 🤩 Wannan littafin Zazzafa ne daga cikin gwarazan zafafan Alheri writers....Wanda suka had'a da:``` _*K'WARYAR SAMA🙄* zazzafa daga Alk'alamin *Maman teddy🧸*_ _*JININ SARAUTA(the gorgeous royal blood)* zazzafa daga Alkalamar *Hassenart Bamalli(oum Aphnan)*_ _Idan kinason biyan *NORMAL PAYMENT* ne ,to kowanne littafi d'aya *#100* ne duka biyun ne *#300*_ _Idan kuma *VIP* ne kikeson biya toh,kowanne daya *#200* ne ,in kuma duka biyunne *#500*_ _Idan kuma *SPC* ne kikeso toh kowanne d'aya *#300* duka biyun kuma *#700*_ _Zaki iya biyan kudinki ta daya daga cikin wannan hanyoyin biyan:_ _*BANK PAYMENT*_ 7782217014 Mohammed Hassana Fcmb _*VTU TRANSFER*_ 09065990265 _*MTN CARD PAYMENT*_ 09065990265 _*SAI KI TURA SHAIDAR BIYANKI TA HANYAR SCREEN SHOTTING EVIDENCE DINKI TANAN👇:*_ 08081202932 _SAI MUN JIKU MASOYAN AMANA,KUYI ZUWA DAYA KU KAFCI RABONKU CIKIN SASSAUK'AR FARASHIN GASKE🤌_ _Maman teddy🧸_ _Oum Aphnan takuce_ [7/27, 5:30 PM] Bamalli✌️: *Jinin sarauta 2🕊️* 46 - 50 Girgiza ta ta ringayi da qarfi "ke tashi kiyimun bayani mana" shiru ba labarin ta ,dagudu ta nufi fridge ta d'akko Goran ruwa mai sanyi ta watsa mata a fuska,gigif ta farka tana salati saiga hawaye shau...shau "Wayyoh Allah na sun talautamu!" Zaro mata duk idanuwarta tayi ,sun talautamu ? Suwa suka talautaki? " Wainnan kahuran yaran sun yashe account d'inmu tas ,Wanda muke ji dashi ynx bamuda kudi mai jin...." Dakatar da ita tayi da hannu "Ke ban son daqiqanci kinji,ba ruwana da damfaranki akayi ko da hadin bakin ki,ammafa ki sani ko saida kanki zakiyi wallahi sai kin biyani kudina, Asi! Bazai yi ciwon kai ba ,can da iskancinku! Sanda kika rorosu na sani ne?" Ta yi mata tsaye a ka tana surfa mata ruwan bala'i Cikin mutuwar jiki ta mike jiri na kwasanta "Nawane Kud'inki a account dina?" "Million biyu". " shikenan yanzu zansa ayi maki transfer ,amma inaso kafin shigowar alert ,kiyi gaggawan had'a komatsanki ki barmun Gidana,banza karfa ,zamuga Wanda zata yarda ki zauna mata a gida saidai in sakare....marar hali Wanda batasan me mataba ,Koda yike bakida laifi matarda iyayenta suka kora kai ka kuskura ka jawota?" Da Sauri ta daga waya bayan banbadanci da kirari ,sannan ta saqo buqatunta wajen mutumin Can kuma saita kama godiya ,ta kashe wayan tayi masa sending acc detail din faridar Biyota a baya faridan tayi tana magiya amma fafur tace saifa ta tafi tabarta da rad'ad'in da takeji. ** Tunda Excellency ya koma gida yike cinma ummah magani,ynx duk haushinta yikeji ,sannan yina ganin Itace taja silar rabuwansu da su'adah da har yanzu tana under he's care ** Ranar komawa na kewayowa aka sake taro Wanda yamafi na da,amma dai still dangi dayane,su PA da VP ne kurum bare . Zuwa yanzu Su'adah(Magajiya) ta soma sabawa da gidan sarautan, da yanda suke tafiyar da komai nasu. Ayauma tasha ado kamar mene,dama dai Su'adah ba baya ba wajen son Ado ,still baba saratu ita tafi kowa nan da nan da Su'adah Kowa ka gani yina cikin farinciki amma fa banda Gimbiya zulaikha, don gabadaya zullumi yike dawainiya da ita,duk da tasan boka Hatsabibi yayi mata Alkawarin kulle bakin kowa,amma duk a tsarge take,gashi yanzu daidai da barorin gidan wani gani gani suke mata,wato dai sun gano yanzu ita din ba kowa bace a zuciyan mutanen masarautan,dole take shanyewa . Ai abun shan ludayine watarana zai komo hannunta. Yau ran sarki yafi na kullum 6acuwa,tunba ma da yaga komai da Gimbiya takai VP ya kawo harda hoton da yayi daidai da nasu,ga kayan da aka cire mata tunda ya tsinceta Jinjina sosai aka ringa masa,lallai ya cancanci zama Shugaba ,ya iya Adana hujjoji da sanin yanda ake kafosu. Godiya mai tarin yawa sarki yayiwa duk Wanda ya bawa Su'adah gudunmawa,on behalf of fadan gabadaya Sannan yace "nima kuma zan farfad'o abubuwan da na gaggani a wajen zulaikha in nuna maku hojjoji,sai a fad'i hukuncin da ya dace da ita zulaikhan. Kuka zulaikha ta fashe dashi da Sauri ta fito ,tana kutsawa cikin jama'a har takai inda sarkin yike " Na tuba! Kuma Ku gafarceni, musamman Er uwata,Abokiyar zamata Diyanah ,nasan na 6ata maku ,keda yarinyar ki da mijinki...amma ayau gani qarqashin gwuyahuna ,ina rokon yafiyarku ,nasan tabbas mai martaba sawa zeyi a tsireni ko in qare rayuwata a yari,hakan kuwa yina nufin bazan sake ganin fuskokinku ba bare in roki gafararku,wata qila Ku afwanta mun,kona kwanta kabarina in sadu da mahallicina lafiya....don Allah Ku gafarta min duk Wanda nayi masa laifi tundaga kanku har daukacin ahalin gidan nan da kuyangi duk don Allah😭😭😭 " kuka ta saki mai karyar da zuciya Kauda kai mai martaba yayi yina shaqar iskar rashin mutumci Ganin hakan yasa ta soma rarrafowa zata ta6a kafarsa "Karki soma!😳 ...inkuma ba hakaba fansar kafata zai kasance guntulewar yatsun kine" Kuka ta sake fashewa dashi tana Ku gafar tamun mutanen arziki. Ni balagurbine a cikinku ,na sani amma kuyi farinciki yau zan bar cikin Ku, a lokacin da zuciyata ta tsarkaka na koma ga Allah da kyakyawar ikhlasi....Ku tai maka Ku rokanmun yafiya a wajen mijina,domin tsakanina dashi akwai tarin zunubi" Tuni wasu cikin mutanen suka fara sharce hawaye,don ta basu tausayin. Cikin wannan tajin tajin din sukajiyo er muryarta ya karad'a fili "Gimbiya zulaikha! Kije an yafeki! Kuma hukunci ya fad'i akan Wanda ya nemi yafiya kafin yanke hukunci! Saidai ina umurtan bayin gidan nan da suyi gaggawar matsarda baragurbi daga cikinmu... Zunubinki ya futar dake daga cikinmu har Abadan...kije ki rayuwa a ence,amma ba a gidan sarautar Azdajarz ba!!!" Tana kare naganarta ta koma ta harde akan kujera ta daura kafa d'aya kan d'aya tana torok'o tana cika kujera tamkar ba su'adah ba yarinyar nan mai tsananin barkwanci ba. Lallai an girkata ,don gabadaya ni kaina sauyamun tayi,ga taya tayan mallancinta guda bibbiyu a gefe da gefen kuncinta, Wanda ko gama warkewa beyiba. Tsuru tsuru akayi ,a yayinda bayin da Gimbiya suka kasa motsi ,suna jiran hukuncin da mai martaba zai Yankee Cikin rashin zato ya dakawa bayin tsawa "Me kuke jirane? Ku fitar da ita! Magajiya ta rigada ta zartar da hukuncin da ya dace" Rankwafawa sukayi ta sashen Gimbiya khalisat(su'adah) jinjina ga Gimbiya me Adalci" Suka ja Gimbiya zulaikha suka fara kokarin fidda ita,juyowa tayi ta kashe Gimbiya khalisat da ido Taune le6e tayi ,kafin ta fakaici ido tayi mata gwalo Kwafa tayi ta girgiza mata kai ,alamun kin tsoma kanki a garari yarinya Ta 6angaren Gimbiya diyanah Sam bataji dadin wannan hukuncinba. Sannan bataso yarinyar ta ta biyo gautsin zuciya irin na gidansu ba Ai Wanda ya tuba kuma yanemi gafara ya cancanci a qyalesa ya cigaba da rayuwa a inda ya saba zama tsawon shekaru . Haka taro ya tashi da dunbin kyaututtuka Gimbiya khalisat Itakuma Baba saratu ta bada umurnin a had'a mata kayan Gimbiya zata tafi da ita gidanta. Babu gaddama tsakanin kowa na gidan domin yanzu itace tamkar uwan gidan *Tarikhin masarautar Azdajarz* ```Kardai Ku sha'afa 🤩 Wannan littafin Zazzafa ne daga cikin gwarazan zafafan Alheri writers....Wanda suka had'a da:``` _*K'WARYAR SAMA🙄* zazzafa daga Alk'alamin *Maman teddy🧸*_ _*JININ SARAUTA(the gorgeous royal blood)* zazzafa daga Alkalamar *Hassenart Bamalli(oum Aphnan)*_ _Idan kinason biyan *NORMAL PAYMENT* ne ,to kowanne littafi d'aya *#100* ne duka biyun ne *#300*_ _Idan kuma *VIP* ne kikeson biya toh,kowanne daya *#200* ne ,in kuma duka biyunne *#500*_ _Idan kuma *SPC* ne kikeso toh kowanne d'aya *#300* duka biyun kuma *#700*_ _Zaki iya biyan kudinki ta daya daga cikin wannan hanyoyin biyan:_ _*BANK PAYMENT*_ 7782217014 Mohammed Hassana Fcmb _*VTU TRANSFER*_ 09065990265 _*MTN CARD PAYMENT*_ 09065990265 _*SAI KI TURA SHAIDAR BIYANKI TA HANYAR SCREEN SHOTTING EVIDENCE DINKI TANAN👇:*_ 08081202932 _SAI MUN JIKU MASOYAN AMANA,KUYI ZUWA DAYA KU KAFCI RABONKU CIKIN SASSAUK'AR FARASHIN GASKE🤌_ _Maman teddy🧸_ _Oum Aphnan takuce_ [7/27, 5:31 PM] Bamalli✌️: *Jinin sarauta 2🕊️* 51 - 55 Masarautan Azdajarz ,masarautane mai tsohon tarikhi wacce ta samu kafuwa tun lokacin safaran bayi, tamkar lokacin jahilyyar mutanen da,A lokacin sarakunan gargajiya sun bautar da maguzawa ,tamkar mene, ba banbanci tsakanin mace da namiji,kuma dukkan su suke yi masu noma su girbe masu. Inkuwa aka sasu noman rake da makamantansu ,to sai sun 6u66ula masu sama da qasan la66ansu,sunyi kafan kwad'o ,idan zasuje gona tun hudowar rana zasu saka masu kwad'o a baki yanda bazai yiwu su sha ba har dare. Duk qofofin garin kuwa duk saida aka girke mace da namiji a matsayin ginshiki da rayukansu ,sannan suna kallo aka ginesu da tubali matsayin kafi da kariya daga mahara. Bayan zuwan shehu usmanu danfodio sai ya yaki ,wainnan daulolin zaluncin ciki kuwa harda masarautar tu'andal (Azdajarz) Sai ya dauki za6a6an Mabiyinsa,jarumi gwarzon sadauki ya Nada sa khalifancin wannan garin. Sunansa sarki Bananasar Azdajarz,shi jarumi ne daga qasar Mali yazo Nigeria don kawai ya dabbaqa Kalmar musulunci,dayaji labarin akwai mai intihadi akai. Sarki Bananasar azdajarz ,yayi mulki na tsawon shekaru takwas ,yinada matan aure hudu, da er Maiduguri ,katsina ,Mali(wacce suka zo tare) sai er garin tu'andal (Bayan shigiwar musulunci aka canja masa suna azdajarz) da ya sama cikin bayi ya En tata ya aura Kowacce mace kuma Allah ya azurta su da samun yara mata da maza da sarki Bananasar. Daga lokacin da sarki Bananasar yakai shekaru shida akan karagar khalifanci sai ya kwanta wani cuta mai kamada fiffizga da saurin fushi da gushewar hankali na dan wani lokaci kafin ya dawo daidai. Anyi magani sosai Allah baisa an dace ba ,har saida wani mafarauci yazo garin ,shine ya tsaga gefen kuncin sarkin na dama ya barbada masa magani,cutan bai warke ba,ya kara tsagawa suka zama biyu ya barbada nanma ba labari,ya juya 6arin hagu shima yayi hakan ,saida ya tsatsagasa sau bibbiyu akowane gefen kunci ,kusada kunne yasa wannan maganin sannan ya warke Shine fa wannan mafaraucin ya Gargadi sarki da ya tsagawa duk ahalin sa irin wannan tsagun bibbiyu ,inba hakaba ,to cutar zatayi ta bibiyar Jininsa ne,har ila yaumul qiyamati. Kuma shine zai zame masu kariya, da qulluwa had'i da soyuwar kan dangin sa Tundaga nan ba'a kuma ganin wannan mafarauciba.har saida sarki yayi wafati Babban dan sarki daga dakin uwar gida ya hau khalifanci,shima bayan wasu shekaru ya mutu ,ya fad'a dakin na kusada uwar gida.....hakan ne ya kasance sai sarautar masarautar Azdajarz ya zama kama ,sake tsakanin dakunan asalin sarki bananasar har kawo yau Wannan shine dalilin da ya bawa kafatanin ahalin zuri'ar nan qarfi da izzah kuma ya zamana duk Wanda yikeda wannan tsagen biyu komin nisansa da familyn to nasune,zakuma su kar6e sa Saidai duk Wanda ya zana na qarya yina tako qafarsa qofar fadan ,za aji wani Aljani ya doka tsawa mai firgitarwa "KAI BA AHALIN GIDAN NAN BANE" iyakan aikin wannan Aljanin kenan don kulada ,wainnan zuri'ar kawo kuwa yau wannan Aljanin yina aikinsa. Bayan tsawon zamanunnuka,abubuwa masu dad'i sunyi ta faruwa da sauye sauye ciki kuwa harda qarfin boko a masarautar Azdajarz, wayewa da yalwatar arziki ta bunkasa,a kwana a tashi saiga masarautar ,ta zama masarauta mai cikakken iko ,Wanda takeda zarran Alfarma ba a cikin Nigeria ba,aah a kowane qasa na fadin duniya. Tafiya tayi tafiya aka gangaro kan sarki AbdulGaniy mahaifin sarki Abdulmu'iz mahaifin Gimbiya Khalisat. Shi sun kasance zuri'ane marasu yawa ,su uku iyayensu suka Haifa daga sarki Abubakar, sai baba saratu sai sarki Abdulmu'iz Wanda ya kasance babba ,kuma da fari yarimar wannan masarautar Tarzoma ya tashi sosai a lokacin nadin sarki abdulganiy Al'ummah basa sonsa, batareda wani dalilin ba,a cewar mutane suna buqatar sauyin sarakuna ,wanda suka fito ba ta wannan tsatson ba. wannan ya shafawa zuri'arsu baqin jini Sam ba a sonsu,balle kuma shi sarki abdulganiy bawan Allah ne,malami masanin Allah. Yaso ya ajiye mulkin saidai kangararren yarimarsa (yarima Abdulmu'iz) ya hana sa fafur,a lokacin har anyiwa yarima da Gimbiya saratu (Baba saratu) aure . Shi yarima ya auri Gimbiya zulaikha da suka hadu a jami'ar Sudan ,tana student acan shikuma yaje research a 6angaren lawyanci a addinin musulunci Ya ganta suka qulla makauniyar soyayya,zulaikha yarinyar wani qasurgumin malamine ,Wanda kaf En siyasan qasan nan a wajen shi suke aiki,don haka tana ganin yarimar ,ta aikawa babanta da sunan shi aikuwa a ranar ya had'a mata aiki akan yarimar,cikin kwana biyu saiga yarima da kansa yazo yina barar soyayya. Kuma ya uzzura aka had'a bikinsa Dana eruwarsa saratu,da zatayi aure a masarautan sham. Bayan biki kuma sai shiru ba haihuwa tsawon shekaru biyar ,a lokacin saratu har ta haifi yaranta biyu mace da namiji ,Khalid ,da Zarah. Sosai yarima mu'iz yike bulayin Neman magani amma shiru ba haihuwa,saidai a istikhara ana nuna masa wata mace da yara suna kuka jaye dasu. Sanda yaje wajen wani gawurtaccen malamine a qasar Kenya ,malamin yake shaida masa yinada rabon 'ya'ya amma rabon Nada nisa kuma akwai tangwarma acikinsa,sannan abun bakin cikin,sai wannan macen na istikhara ta shigo gidansa ta fara haihuwa sannan Gimbiya zulaikha zata iya haihuwa in tanada rabo. Wannan dalilin ya ta yarda hankalin yarima yina Neman matan aure ido rufe,saidai duk wacce ya aura ba'a nisan zama zata samu ciki amma da zaran an furta bayyanar cikin sai matan su mutu. Tun yina auran yaran mutane,har ya dangana don yafara tsoron hakkin rai. Ana cikin wannan halin saiga takardan gayyatan yayyen d'alibai daga tsangayar tilawatul Qur'an ,da taimakon kudin qarikon ginin ajujuwa. Dama kafin suzo an kwakwafi d'an saqon duk yanda za ayi ya samu kaima yarima mu'iz don shi dan boko ne,lauya ga naira ,kuma akwai dogon hannu ,baya qaramun kyautata sai kakkaura Sa6anin mai martaba sarki bawan Allah,zai iya bada dubu biyarma ,ya danganta da yanda rabonka ya tsaga,a cewarsa sadaka batada kada'an. Saidai cikin rashin sa'a ,yariman yau sunyi fad'a da Gimbiya zulaikha akan Neman auren da yikeson yi,tunda ya shigo office dinsa na cikin fadan ba Wanda yaga ko haqorinsa Cikin haka saiga takarda Zuciya yarima mu'iz yayi,don haka yayi ta fad'a tareda qanqance ido,shi aduniya ya tsani a shiga hijabin musulunci ayi cuta"Su bansan me yasa irin makarantun addinin nan ,suke son ci da gumin musulunci ba,ga rokon tsiya,Ku cemasu na kar6i takardan gayyatar kuma inshaallah zamuzo mu bincika gaskiyar batun daga nan" Dakatawa da maganar yayi yina sauke ajiyar zuciya ,ransa ya tsaya cak,da aiki don bai saba magana mai tsayi hakaba,da Sauri ya fara tari qwal qwal sannan ya zame nadin da akayi masa ya rufe masa baki don ya samu damar shaqar iska Fadawane da malum malum dinsu combination ja da blue,suka tashi suna katangesa ana jero masa sannu da Nema wa dan saqo yafiya Sum sum dan saqon ya sulale ya gudu ba tareda sun ankareba ** Ranar Laraba _(Ranar Haske inji Malunmammu)_ Gabadaya makarantan ta cika ta batse,da dalibai ,da manyan mutane da suka gayya ta An qawata wajen 6angare 6angare ,6angaren dunjimin En yaye dabam ,dukkansu sunsa ankon koriyar atamfa da hijabi milk Ga wajen manyan baki an aje manyan kushin ,sai kuma na malamai da iyayen yara. Da damuwa diyanah ta shigo filin makarantan ,kasantuwar bata samu dinkin yayen ba,don maman ta bata samu cikon kudin amso dinkinba,dole hakuri ta bata,shine ta saka jallabiya baka da milk din hijabin. Tana zama ,cikin rukunin dalibai saiga tawagar yarima sun shigo.waje yayi tajin tajin Kafin kusan Rabin awa ,a natsa ,mai gabatarwa ya hura lasifika yina mika sakon barka da zuwa ma yarima tareda yawun daukacin mazauna wannan wajen. Sannan ya dauki jadwalin programs din da za'a gabatar "Ba tareda 6ata lokaci ba ,zamu kira Diyanatu Adam don tazo ta bude mana fili da karatun qur'ani,mimma tayassarah....Diyanatu Adam...." Shiru diyanah tayi tana rarrabe ido ,tana tuna kashejin baba "Diyanatuh ,karki qara fitarda sautinki a lasifika da sunan gasan karatu ko wani abu wannan tamkar bidi'ane da nuna iyawa,ke kuma kina karatune don Allah da ma'aiki" "...Diyanatu Adamu in tana kusa ta fito" Had'e ido da malamin ajinsu tayi,da Sauri ta duqar da kai taqi fita . Zagayowa malam khidir yayi ,cikin rashin tsammani yazo ya zuba mata Ranqwashi a ka. Karaf a idon yarima,qyam ya tsaida donsa a wajen Had'e hannunta tayi guri guda alamar roko👏 "Malam kayi hakuri,tunda za aje tishi ,na fada maka bazani ba,tunda babana yace kar in sake yi,kuma kai kace in zauna,ni na saki jiki kun cireni ,wallahi banyi muraji'a ba,don haka don Allah a za6a wata cikin En bitanku" Tsawa ya dokamun "Tashi ki fita kina 6ata mana lokaci,Ai da acikin En tishin mun sama Wanda zata iya da bamu fidda ke ba". Mikewa tayi tana sharar qwallah da bayan hannunta,tasan babanta na kallonta ,wani kunyarsa zataji in taje tayi abunda baiso ,qiri qiri yina ganin ta? Ballara mata harara sauran d'aliban da baa fiddasuba sukayi ,kawarta shafa ,ta riko hannunta,tana murzawa ,a hankali ta kalleta,sai ta gyad'a mata kai A sanyaye ta fita bayan ta sassaita kanta kamar ba komai. Cikin wani irin Taku take tafiya a sanyin gaske tamkar Wanda qwai ya fashemawa a ciki,ko me tausayin qasa. Zuwa tayi ta dan russuna ta kar6i lasifikan ,ta hura a hankali Sannan ta fara,Rairayo qira'a cikin suratul Aaraf. A take waje yayi tsit ana sauraran daddad'an muryarta Wanda take dan tauna halshe ,a yayinda masana'a qur'ani suke jinjinawa kaifin basirarta ,da tasan yanda ta zaqulo suranda zai dace da zaman Musamman yarima mu'iz dake son suran saboda yanda Allah ya fara da yabon kansa,da Qur'aninsa sannan ya fara jero sunayen annabawa daki daki da gwagwarmayansu ,tundaga kan Annabi Adam ,nuh haka har Annabi Mohammed (s.a.w),tun tana karantun tana girgiza kai ,kawai tana zuwa kan na Annabi Mohammed (s.a w) idonsu ya sarqu dana babanta da yayi tagumi yina kallonta ,waje yayi tsit bakajin ko tari sai zazzaqan muryarta Tana ganin ya zabga wannan tagumin kawai sai ta tsinke da kuka ,ta cigaba da ayar da takeyi Shehunnan malamai a take suka soma jinjina mata,lallai yarinyar ba rakadin karatun ta samuba harda ilimin tafsiri(fassaran Qur'anin) Shi kuwa yarima tsumasa ta ringayi kaga baiwar Allah tana karatu ,taji abun tausayi ta kece da kuka,tamkar a sa'udiyyah don dai shi a qasar nan bai ta6a gani ba. Bai auneba saidai yaji kabbara alamar ta ajiye sifikan ta gama, Bin ta da kallo yayi tana tafe ,tana had'a hanya..... Ji yayi ko nawane yaba wannan makarantan don su ringa qyanqyashe masu irin wa'innan yaran masu tsananin taqwa da tsoron Allah. *Don Allah abar fita da Littafinan🙏* ```Kardai Ku sha'afa 🤩 Wannan littafin Zazzafa ne daga cikin gwarazan zafafan Alheri writers....Wanda suka had'a da:``` _*K'WARYAR SAMA🙄* zazzafa daga Alk'alamin *Maman teddy🧸*_ _*JININ SARAUTA(the gorgeous royal blood)* zazzafa daga Alkalamar *Hassenart Bamalli(oum Aphnan)*_ _Idan kinason biyan *NORMAL PAYMENT* ne ,to kowanne littafi d'aya *#100* ne duka biyun ne *#300*_ _Idan kuma *VIP* ne kikeson biya toh,kowanne daya *#200* ne ,in kuma duka biyunne *#500*_ _Idan kuma *SPC* ne kikeso toh kowanne d'aya *#300* duka biyun kuma *#700*_ _Zaki iya biyan kudinki ta daya daga cikin wannan hanyoyin biyan:_ _*BANK PAYMENT*_ 7782217014 Mohammed Hassana Fcmb _*VTU TRANSFER*_ 09065990265 _*MTN CARD PAYMENT*_ 09065990265 _*SAI KI TURA SHAIDAR BIYANKI TA HANYAR SCREEN SHOTTING EVIDENCE DINKI TANAN👇:*_ 08081202932 _SAI MUN JIKU MASOYAN AMANA,KUYI ZUWA DAYA KU KAFCI RABONKU CIKIN SASSAUK'AR FARASHIN GASKE🤌_ _Maman teddy🧸_ _Oum Aphnan takuce_ [7/27, 5:31 PM] Bamalli✌️: *Jinin sarauta 2* 56 - 60 Haka programs suka cigaba da tafiya,Wanda ba za'a kira d'alibai set uku ba sai sunan Diyanah ya shigo ciki,daga karshe aka soma raba kyaututtukan gwarazan d'alibai daga wajen malaman su Wanda aka gayyaci uban taron ,yarima Abdulmu'iz abdulganiy zai bayar da hannunsa. Miqewa yayi da qyar kamar me ciwon kwankwaso,dogarai suka wani yi daddafe dashi,kamar za'a d'aukesa wohoho mulki,mutum ba babba ba,sarauta zai kama kwankwaso,tashi da qyar?🤭 _Bafa dakai nikeyi ba,malami🤨,ooops happy sallah ya mu'iz,still waiting for mah raqumin layya😊_ Daga qasan mataki aka fara ,zuwa manyan mata kai,wannan shine fitowarta na hudu kuma na qarshe. Saida malamin ya gama kuzuzutata "Yara manyan gobe,dan kwiykuyon da zai kyan kiwo tun farkon tashinsa ake ganewa,Kaman duk shekara,makaranta ta saba fitarda gwarzo/ gwarzuwan shekara ....A wannan shekaran gwarzo/gwarzuwan shekaran tamu,ya samu lambar yabone bisa abubuwan lura kamar haka,Shaidar girmamawa da tsantsan ladabin dalibin /daliban ga malaman su kai harma da dalibai En uwansu. Jagorancin sharan masallaci fisabillillah A wannan matsayin ta rubuta baitin yabo ga sayyadina rasulullahi cikin harshen larabci ,baiti mai tsayin shafi goma. Ta fito gasan musabuqu na kasa da kasa sau biyu tana kar6owa makaranta ,kambin na biyu da na d'aya ....Lallai dole makaranta tai kewa gamida kishin rabuwa da wannan dalibi/daliba...kamar koda yaushe ba kowa bace face DIYANATU ADAM..Attakabir Wani ihu akayi ,ana sowa shafa kawarta da hafsat suka rakota kar6an kyaututtuka ,kanta a sunkuye tana hawayen da bata San ko na menene ba. Zuwa tayi ta tsaya a gabansa ,ga jerin tulin littafai a gefensa ,na sahihul Bukhari da sahih Muslim ga qur'anai masu fassara,sai wani qaton kwali an rufesa cikin Leda da rangadeden sunanta da larabci. A inda yike tsaye,wani bafadensa ke miko masa shikuma ya bata,a sanyaye take dukawa ta kar6a,kanta a k'asa, har yanzu bai tantace idonta ba ma,itakuma inta kar6a ta bawa su shafa su rik'e,har aka kawo kan wannan kwalin ,qyam ya tsaya yina kallon sunan,a hankali bakinsa ya furta "DIYANAH" Gigif ta dago idonsu ya sarqe da na juna,dan murmushi yayi don ya gane tayi mamakin sane Bakinsa ya motsa a hankula "BARAKALLAH" Hawaye ta sharce da hannunta a maimakon ta bashi amsa,sai kurum ta kama zata kar6a,rikewa yayi saida mai cameran ya daukesu tar,sannan ya sakar mata ta wuce, ba kamar sauran ba da ko kallo basu ishe shiba. Taro sai son barka,bayan an gama da d'alibai ,sai kuma manyan baki,da iyayen yara suka soma kar6an sifikan suna tofah Albarkacin bakinsu,tareda bawa makaranta gudunmawar da suka buqata. Shikam yarima komawa yayi ya zauna tareda dan kwanta wa akan bayansa,sosai tsayuwar da yayi ta gajiyar dashi. Anzoda sifika yafi sau nawa baice komai ba,sai a qarshe ,ya mik'e ya kar6a sifikan "Diyanatu Adam". Ras gabanta ya fad'i ta fara waige waige,to me yasa yike kiran sunana? " ke diyah ,ki fita dayallah ki fita" cewan dalibai En uwanta Mikewa tayi ta soma ratsowa cikin filin. Harta qaraso gabansa ,kar6an wasu mukullaye guda biyu yayi a hannun bafadensa ya riqe sannan ya soma magana a taushin gaske tamkar ance yayi dole. Jinjina ya fara da yiwa makarantan ,sannan ya d'aura da "A maimakon fadan mai martaba, fada ta baiwa wannan makaranta kyautan filin tsohon stadium na garin nan ,don yin makaranta mai yalwa fisabillillah,kuma ni yarima mu'iz na d'auki nauyin ginin ,za'a fara daga ranar jumu'a inshaallah.... Wani kabbara aka dauka amma kasa shiru ya cigaba,saida aka fara duka kafin aka natsu. "... Bayan hakan still dai,na baiwa daukacin yaranda aka yiwa yaye kyautan dubu Goma goma da turamen atamfa da shadda,in mun tashi yanzu za'a shigo dashi kafin taro ya watse. Sai kuma a qarshe a karan kaina na yiwa Diyanah Adam, kyautan makullayen nan guda biyu,d'aya gidane kyauta ma iyayenta,na godiya ga barinta karatu da suka yi . D'aya na motar da nazo a cikine ,kyauta ma yarinya ,kasancewar ta gwarzuwan shekara da kuma kujerun umrah guda uku" Hayaniya na bar muku my fans,koni na gigice musamman kyautar motarsa da ya bata,saboda motar motace mai numfashi yau d'innan ya fara hawanta ,fakafakan mai kudi bai isa ya iya hawanta ba. Sunkuyar da kai baba mai hura tayi cikin tafukan hannunta ta fashe da kuka "Ooh haihuwa mai rana,yau mun bar gidan gado zamu zauna gidan kanmu, yarinyar da tafita cikin damuwar rashin anko,zata dawo da kyautar mota ,gida da kujerun Makkah? Kasa godiya tayi saidai tayi shiru tana kallon makullan cikin tafukan hannunsa ,mika mata yayi. A hankali muryarta na rawa " Nagode ranka shi Dade ,babanah yahanani kar6an duk wani kyauta da aka bani don karatuna,in na kar6a zaneni zeyi" Tana kaiwa nan ta ruga da gudu cikin dalibai Murmushi yayi,yarinyar ta burgesa,tarbiyyan ta ya qayatar da shi,dama bata cancanci kar6an wannan kyautan a hannunta ba. Don haka aka kira babanta ,da kyar ya fito yina sumbatu,don yina cikin matsin talauci amma akwai qana'a wa ubangiji Shima saida aka matsa masa ya kar6a tareda jero godiya,kamar zai ari baki Haka dai taro ya watse,kowa ka gani suna cikin farinciki Hotuna kuwa har Wanda basu magana da Diyanah yau sunzo daukan photo da ita,baiwa kenan daga Allah ** Yarima d'aya daga cikin motocin En rakiyansa ya shiga ta kaishi gida. Suna shigowa harabar gidan Gimbiya zulaikha ,na zaune can ta qarshen gidan ,karkashin wani rumfa mai kamada bukkah ,an kawata cikin rumfar da carpet da tim tim na Alfarma,a kishingide take kuyangi na marmatsa mata yatsun kafa ,wasu na mata firfita da hira,wanda rabi duk hiran cikin gidan ne,suke kawo mata tsaigumi Da Sauri ta miqe,suka saita mata takalminta tabi bayansa da Sauri, su kuma ta wuce suna zind'enta Dasauri ta saita kafadarta da nasa ,which a duniya yinason a girma masa. Itakuma daukan sa take a banza tunda ta auresa "Barka da dawowar shalelen yarima na" Murmushi yayi mata na saman le6e ba tareda ya ce mata komai ba Harara ta aika masa da saqonsa,inda sabo ta saba da mummunan miskilancinsa da har ita matarsa yike gwada mata. "Ga dukkan alamu cikin duhu akwai magana...Na kasa tantance hakan,wai shin mai ya haddasawa mijina farincikine har ya shamakantar da idonsa wajen ganin Adon tauraruwar ziciyarsa bare ya yaba?" Ta watsa masa tambayar daidai sunkai gaban varendar part dinsa,da ya tsaru tamkar ginin bankin zamani. Juye mata daqwadaqwan idanuwansa na gado yayi akanta ,ya qare mata kallon sama da qasa sannan ya shige qasaitaccen falon ,ba tareda ya tankata ba,ya nemi wajen zaman sa na dindindin ya zauna ,yina furzar da numfashin huce gajiya. Itakuma da Sauri tazo tana kwance masa nad'in kansa "Cikakkiyar matan aure,takan sadaukar da komai nata don farin cikin mijinta,ko kanaso kace min na rasa wannan daman matsayin ne a zuciyarka yarima na?" Qasaitaccen murmushi ya jefeta dashi ,mai halshen damo,hakan ko a take yasa gabanta fad'uwa "Kyakyawar rayuwa daga yau ake mata tanaji, kuma cikakken uba shi yike Samar wa ,zuriyarsa uwa ta gari Wanda zasuyi Alfahari da ita tun anan gidan duniya har zuwa qiyamah,tafe Nike da wannan ma'anin a koda yaushe" Murtuke fuska tayi tana hararan iska Sannan ta fara magana cikin inda inda "ban ..ban fahimcekaba Prince, kardai kace min ka sake d'ebo kiya da karashin da kasa ba rakatowane,masu son 6ata maka suna da sarautanku" Fuskarsa ba yabo ba fallasa "A'ahfa zulaikha kiyiwa bakinki linzami ,nadade INA umurtanki da Wannan ,kuma shi sha'anin Aure hada shi Ake tundaga sama" Had'iye wani malolon takaici tayi da qyar. "Me kake nufi? So kake kace min auren yaran mutane zaka sake yi, kwana kad'an su Mace?" "Lokaci shi zai gwada mana hakan zulaikha" Eaidu kum Kareem💕 [7/27, 5:31 PM] Bamalli✌️: *Jinin Sarauta* 61 - 65 _Don Allah kuyi haqury banson karya Alqawari ,kunsan hidimar sallah mutane ,basu bani damaba,lokacin da zan maku kuma darene ,ba chaji dan Wanda na samu dashi nayi maku typing..._ "Amma yarima..." Dakatar da ita yayi da hannunsa "Ammmm inason in huta" sosai ranta ya 6aci tayi masa qur da ido Ganin hakan yasa ya had'e hannunsa guri guda don yayi mata fifitan maganan da ya sossoka mata "Don Allah dai👏" Murmushin yaqe tayi ta tashi ta fita ** Shiru yayi cikin tashin hankali bayan farka wa da yayi daga wannan mummunan mafarkin. Itadin dai ya hango cikin wani irin surquqin baqin daji ,ga wata yarinya can da bazata wuce shekaru ukuba,tana miko mata hannu tana kuka . Itakuma ta kasa qarasawa gareta ,saboda baqin Aljanin da ya kamata yina ciccijeta. Da qarfi take qwalla kiran sunansa "yarima...yarima Mu'iz ka ceci jinin ka!" Rashin makama yayi,gadai ita a hannun Aljani yina cizonta,ga kuma yarinya a can nesa bakowa tare da ita tana kuka,to wa zai kama? Kurum sai ya tsinci kansa da afkawa aljanin da duka,waigowa yayi a zafafe kamar zai mazgesa,saidai yina dumfarosa sai wani tartsatsin wuta ya ringa fitowa a ranqwalelen zoben Azurfansa yina nufar jikin Aljanin ,wannan shi zaisa ya kauce a kansa ya qara shaqo ta,ita din dai. Kuka still takeyi tana nuna masa yarinyar ,kamar an kimsa masa a baki yaji ya fara jero Ayatul kursiy,in yakai ya dawo ,kafin ya kai qarshen na biyun ,saiga Aljanin ya falla da gudu. Itakuma yarinyar sai gata ta tako zuwa inda suke duka,a take ya rungumesu cikin farinciki "Iyalina ,kune Alfahari na" Daganan ne gigif ya farka,zufa na tsatsafo masa,dukda sanyin AC dake huda d'akin A hankali ya shafi zoben hannunsa "Royal ring" ya fad'a a hankali,kawai sai ya miqe,daga cikin blanket d'in ya qara jibgawa zulaikha dake gefensa,sannan ya fad'a toilet don d'auro Alwala ,saida ya fito ya shimfida sujudah kafin,ya waiga ya kalleta ,ta dad'a qudundunewa a ciki da alamu sanyin dakin ya soma yi mata yawa. A hankali ya taka ya rage acn sannan ya tada sallah Nafila,cikin sujudansa yina roqon masu,haihuwa shi da zulaikha, a gefe guda yina rokon Allah ya bayyana masa hasken da ke cikin lamarin watannan yarinyar har aka kira sallan subahi Sai sannan ya tashi bayan yaji qarfi a ransa,ya je yayo wanka ya wuce masallaci ,bayan ya tada ita ta hanyar zungurin qafarta da hular hannunsa Tsaki taja ta juya ta d'ayan 6arin ,ranta na suya ,ta tsani wannan d'abi'ar wai don yayi alwala shikenan bazai ta6eta ba? Humm! "Ki tashi lokacin sallah yayi,nasan kina jina" ya fad'a cikeda gadara,kafin ya juya ya barta cikin 6acin rai ** Bayan kwana uku En murna sun gama zuwa yiwa su Diyanah da iyayenta murna,sai kuma batun komawa sabon gida ya taso,da fari fir baban yace bayi komawa wai shi talakane,in ya koma wannan gidan 6arayi suka biyo sa me zai basu?....Saida En uwa suka tarun masa kafin ya yarda ya koma ,mota kuwa ,ya barta a cikin makarantan su Diyanah har wannan lokacin ba aje an d'akko sa ba. Sun tare lafiya ,Diyanah ta cigaba da zuwa makarantan bokonta ,Agefe guda kuma tana qoqarin shiga Assanawiyyah(Islamic secondary). Katsaham saiga malaminsu har gida wai In ba damuwa ,Diyanah zatabi d'alibai aje fada ayi godiya . Mutseke ido baban yayi yina tsiya "Haba kar amaida mun yarinya kamar Amalanke mana...su sauran d'aliban En uwanta ba mutane baneba? Suje su kad'ai ko dai saida ita saboda ga fatararru an bamu kyautan gida?" Haquri sukayi ta basa suka juya suka tafi,a gida haka yayi ta fad'a kamar zai ari baki ,kowa tayi shiru suka zabga tagumi suna saurarensa ,saida ya idar din kansa kafin Diyanah tace "Toh Abbah kayi hakuri, nima ko sunzo ra'ayinmu dayane ,bazani ba" "Yawwa er Albarka jeki d'ebomin ruwa a buta inyi Alwala" take anan fuskarsa ya washe ya fara fara'a kamar ba shiba Saida ummanta ,baba mai hura taga wucewarta kafin tace "Malam ,kar mu zama butultattu mana! ,aidai ko,munci arziki tunda gamu cikin wannan tamfatsetsen gida Albarkacin tabarraki,sai don Ance aje godiya ne zakace sunyi ma ba daidaiba,? Bayan mune nan yafi cancanta da muje d'in ?..." "A'ahahh kinga dakata! Dakata! Kinaso yarinyar ki taita yawo bad'ad'a kenan gidan sarakuna,ke bakisan illan hakan ba ko? To diyanah ba maroqiya bace da zasu fake da 'ya'yanmu suna zuwa maulah" "Ya ilahiy🤦‍♀️Malam maulah kuma? To shikenan Allah shi gyara" Da Sauri yace "amin" kafin ya qwalla ma diyanah kira "Wai ruwan yaqi d'ebuwane?" Da gudu ta taho da butan a hannu. Abban diyanah kenan shidai ba dai sababiba,ammafa in akan gaskiyarsa ne. ** Sai bayan da ya komo daga masallaci ne ya na shigowa tundaga bakin get yike qwalla mata kira "Er albarka maza shirya ki tafi,yanzu shugaban makarantan yake fahimtar dani a masallaci alfanun zuwan naki,gashi yace En uwan nakima sun wuce...ki Sauri ,gidan shi d'an sarkin ne dai nikeji" Kwa6a kwa6a tayi kamar zatayi kuka "baba wallahi bansan zuwa irin wannan wajen....kuma ma ni bansan gidansa ba" Raunana murya yayi "I hakuri kinji..shirya ki hau Babur dina in kaiki ,ai mu mazane mun sani" ** A bakin get din gidan ya ajeta saida yaga shigarta sannan ya juya ,sanye take cikin doguwar rigar Atamfa ,na ankon saukansu da sai daga baya aka kawo mata da farin hijabi,sabo" Da sallama ta shiga gidan ,tana tafiya sand'a sand'a,ko ina shiru kamar ba mutane ,mamakine ya kamata,to ina d'aliban koda yike ai ba hayaniya zasuyi ba suma. Wani gaban varendar ta 6ullo ,Mai tsananin kyau anan taja tunga ta tsaya tana tunanin komawa Gimbiya zulaikha tun shigowar ta take kallonta ta kitchen, ganin tana waige waige ,sannan ta fara sand'a yasa tayi saurin kiran "ke ! Zonan" ta fad'a tana kware glass din windown. Dam ,gabanta ya fad'i ,ta tsaya cak tana muzurai ta kasa motsawa . Ran zulaikha ne ya 6aci a hasale ta zagayo da Sauri ta fito haraban,tana zuwa gabanta batayi wata wataba ,ta sharareta da mari "Ke 6arauniya ce?" A take ta tsaya cak dafe da kunci tana kallonta,a take idonta ya qeqaeshe ta nemi d'igon hawaye ta rasa, sai zogi da idon ke mata kamar wacce aka watsa mata borkono. "Ke kuchaka ,ba dake Nike magana ba? Waye ke? Er gidan uban waye ke,da zaki shugomun gida kimun sata!" A sanyaye tace "Me na Satan maki" "Ubanki kika Satan min,kawai bansankiba zaki shigomun gidane,inba sata kika zo yiba,to wajen wa kika zo,nine dai kad'ai matar yarima to wajen wa zakizo" "Wajen me gidan naki Nazo hajiya" Salati ta rafka tana tafa hannu "Nashiga aljannah ni zulaikha....qarshe duniya En mata sun fara biyo maza har gida...sa gwuiwarki a qasa ,zube daon ubanki,yau saina koya maki darasi zakisan baa tunkarar mijina a kwana lpy" .. Ta soma gargagi tana kwalla ma balki kira,wai a kulle mata get,takira mata mai gadi. Gofana tayi akan gwuiwoyinta tana sauraran ikon Allah Hayaniyarta ne ya ishesa cikin izzah da fusjar da ke nuna kinfa dameni da hayaniya ya tunkarosu,shi Sam vaima lura da diyanah ba "Zulaikha me kika sha yau?..duk kin hana mutane barci?" Nuno masa diyanah dake kan gwuiwoyinta tayi "Yarima dole a takawa mai gadi birki ko a kaisa garden ya koma kulada furanni tunda qofa ya gagaresa ,taya zai ringa barin wainnan ,nasty in responsible nonnative individual din suna shigo mana gida,to da tayi mana sata bacin na kamata Da Sauri ya waigo ya kalli Diyanah, yina yamutsa gira kamar ya ta6a ganin fuskar " ke lafiya, garin yaya hakan ta faru?" Sai a sannan ta samu hawaye suka soma gangara mata a fuska Cikin shesheka ta soma magana amma kuka yaci qarfin ta ta kasa "Wal..wallahi niba 6arauniya ba..ba..bace, daga islamiyya aka turomu wajenka...shine fa.." Hawaye ne suka cigaba da ambaliya,amma ta kasa cigaba da maganar. Jinjina kai yayi ,tabbas sai yanzu ya wayeta,watannan hafizar? "Ya Isah...Tashi ki biyoni!" *Posting sai Asabar inshaallah* [7/27, 5:31 PM] Bamalli✌️: *Jinin sarauta* 66 - 70 "Yarimana ,kasantane? Waye ita? Bai kamata kana yayo kowasu tarkace kana kaisu parlourn ka ba ,that is your privacy, so plz saurareta nasan taimakone ,basu suje ,Allah shi kyauta..." Wani mugun kallo ya jefeta dashi masu ma'anoni kala kala Murya can kasan maqoshi "I need a sakina ,so plzz...kawai sai ya taune sauran maganarsa ya wuce hanyar part dinsa Cikeda ixzah yike mulmula jiki tamkar mai jin nauyin jikinsa, naman wuya ya wani sama waje kaman toron sa. Itadai diyanah binsa tayi da ido ta kasa motsi. Itakuwa gimbiya zulaikha wani mugun kallo ta watsa mata,kafin taja arnen tsaki ta wuce tana qwafa,hakan ya sashi waigowa still tana duqe kamar miskiniya Juyo da jikinsa yayi gaba daya, ya saki timbinsa tareda daura hannuwansa a qugu ,yina kallonta. " uhum" ya fada yina dage mata gira,sum sum ta mike tabi bayansa. °°° Wani kasaitaccen falo suka shiga, duk dakiyar diyanah saida ta Nuna qauyencinta a sarari, ta kasa zama a kujera saidai ta xauna a qasan shifid'ed'en darduma kirar Saudi mai taushi gaske kamar katifa,sannan ta sunkuyar dakai tana gaishesa tareda gabatar masa da ko ita wacece,dakuma dalilin zuwanta Zama yayi mai kama da kwantawa ,a jikin wani qasaitaccen royal kushin,yina sauraronta ta gefen kunnensa amma idon sa na kan screen din wayarsa,ya hade cunkusashen gashin giransa tamkar baya appreciating maganarta Amma a badini yaba komai nata yike,ladabinta da komanta,yes yasan zulaikha tafita kyau kamar sama da qasa,amma kuma tanada sassanyan kyau kuma akwaita da kyawun hali, ai wannan shine abunda ake nema wajen mace ta gari ba fitsara da budewan idoba...sannan kuma abinda yafi so awajen mutane a girmamasa ,itakuma ba girmaba har muryarta kyarma yikeyi saboda kwarjininsa a idonta. Tunda tagama wassafa masa dalilin zuwanta ta duqar dakai ,shiru taji yayi magana amma shiru,a hankali ta dago idonsu ya sarqe da na juna Da sauri ta sauke kanta qasa "amm,ehh toh,wai na ce ina ne En uwan nawa suke, sai in je wajansu?" Dariya ta basa, yadan murmusa kadan "A cikin list din ajendar na nayau,ba list din kar6an makarantanku,so mun tura wani ya wakilcemu ,suna can fada" Yina ta wani sa harafin jam'i tamkar ba shine shi ,shi d'aya ba. Yunkurawa tayi a hankali tamike tsaye "tom shikenan Nagode ,bara inje" ta fada tana soma tafiya. Shiru yayi bai tamkataba yina shafa qasumba,"wow yariyar nan akwai kayafa,koda tana cikin hijabi" bai auneba ya ga takai Kofa,gyaran murya yayi "Amm na ce ba?" Dakatawa tayi ta waigo tana kallonsa "Inkinje gida kineman mu izini wajen baba" Qwalalo ido tayi waje. "Ban...fahimce kaba yalla6ai" "Eh ko wani ya rigani ne?" "Mene ranka ya Dade?" "Diyanah ni ba yaro bane,banso in shiga sahun manema,while akwai me nema,so kicema babanki inason zuwa in gansa da kaina" Kantane ya dauki nauyi gingiringim ,Sam ta kasa gane manufarsa ,amma kurum saita jinjina kai. Kije compound ,zan waya, zaa maidake gida,kuma daga yau na haramta maki fita, ke daya zan turo maki da driver" "Ranka shi Dade...nifa er ba kowa bane" "Bani magana biyu,kuma ki sani daga ynx duk motsinki yina cikin kulawata,so a kiyaye" Bata kuma magana ba ,ta fita da sauri. Jinjina kai zulaikha tayi bayan ta gama la6e tana jinsu Da sauri ta koma dakinta ,ta kame Baki saboda wani kuka mai sauti da ya zo mata Tana zuwa ta tsallake En aikinta ta wuce bedroom, ta saki wani marayan kuka. Ni kam me zanyiwa yarimane yayi tasiri akansa? Duk izzar yarima shine zai qarewa watannan yarinyar er talakwa ,mummuna? Duk dagawarsa ,ban ta6a jin yayiwa mace kalma ya wuce biyuba ,har su gama zance,yau shine yace zaibi baban yarinya gidansu don Neman aure, a maimakon saidai yasa a kirasa ,kuma ya ringa turawa ana dakko yarinyar zance parlournsa? Wannan yarinyar ba hakanan ta shigo ba,akwai sa'an da ta kar6a,ji fa zamana dashi kusan shekaru bakwai zan iya cewa sau uku ya ta6a takowa dakina saidai ni in bishi ,amma ya hakan ,cikin qanqanin lokaci ya nuna zalamarsa gamida kishinsa akan watanan mummunan halittar? Telephone din dakinta ne ya dauki ruri,ranta a 6ace taje ta d'aga "Hello...AF salamu Alaikum" tai maza ta sauya furucin hello dinta don tasan bayason ta ce masa hello "Uwargidata ,kina ina kika bar mijinki cikin kewa bayan kinsan na tashi" ya fad'a cikin nishadi Jan hanci tayi ,saboda toshewa da yayi sakamakon kukan da tayi. Kaji makiri,wai kewata ? Kewar waccn baqar dagan dai "Ayyah na bari Ku gama zancen ne,ko har amaryar tawa ta tafine" Dariya ya saki da qarfi har yina doka qafa,shikansa ya rasa me yasashi nishadi ,saidai ya alaqantashi da haduwa da muminan mace mai tsananin son addini "Ya akayi kika gane amaryankine zulaikha? Toh bamu tabbatar ba ,adai samu cikin addu'a Allah yasa baba ya amince" Siririn tsaki taja a hankali "Hmm yarima kenan,ai labarin zuciya a tambaya fuska,kuma ita yarinyar bata shaida maka ko tanada manemiba? Kufa sarakunan musuluncine masu kamanta adalci,kar a tauyesu" "Madalla ga samun mace mai hikima da hangen nesa, tunanin hakan da nayi shi yasa na nemi ganin babanta ,don na lura wannan amaryar taki mai kunyace,anyama zata iya kula da miji? Inajin dai sai kina daurata a hanya" Mere Baki tayi ta cire kan telephone din a kunneta ,ta babballara ma abun harara "Hmmm Allah yasa abokiyar zamace" Kawai ta kife kan ta kurma ihu,tareda fincike dankwali kamar zararriya "Allah ya hadani da namiji mai Zara da son aure aure...wai baba ,baban budurwansa ma tun yanzu yina kiransa da baba ,nikuwa saidai yace babanki... _Mun dawo ba sa'a,ba banda chaji ,kuma anmun wiping komai na wayata,plz manage_ [7/27, 5:31 PM] Bamalli✌️: 71- 75 *Jinin sarauta* Yarima kamar yanda ya fad'a kuwa yaje ya samu baban diyanah ,da tambayar izinin aure. Da fari baban fir ya nuna qin yardarsa dukda dai babu wani tsayayye dake zuwa,saidai gudun wulakanci inasu ina dan sarki? Saidai nacin yarima ,don yarima suittt ya sauke girman kannan ,kullum yina jelen zuwa bada haquri tamkar Wanda matarsa tayi yaji ,saida ya shawo kan baba adamu da qyar ta hanyar bin manyan unguwa da En uwansa maza . Shikam baba yasan yinayi don fir,diyanah ta nuna batason auren yarima,a cewarta matarsa zata iya kassarata,amma da lallashi da ban baki aka shawo kan ta. Viki kam sati biyu jal aka saka,da iyayen diyanah Suka nuna basu da qarfi yace shi diyanah yikeso ba kayan dakiba,so yayi alkawarin zubawa diyanah komai,amma bai hanasuba in zasu qara mata da wasu abun. Shikuma yaje ya gyara part din zulaikha ya maidata sama da yafi yawan dakuna ,itakuma part din zulaikhan ya gyarawa amarya diyanah Biki na matsowa yayinda duk istikharan da yarima zaiyi akan diyanah yake tabbatar masa ,gareta akwai wani haske amma an kasa gane ko menene. A gefe guda kuma zulaikha ta lashi takobin bata barin diyanah ta shigo mata gida don babanta ya shaida mata tanada qwari ,asiri kafin ya cita da wiya ,hakan yasa ta fitini babanta itafa lallai saiya yi asirinda zai raba diyanah da yarima,ga biki nata matsowa ,ganin abun baban kamar yayi sanyi kurum shine ta roki jakadiyarta da taimata hanyar malamai Amma saita kwantar dakai "Lantana bawan Allah Nike nema Wanda xai duba mun yiwuwar xaman lfiya da yalwar arziki da watannan yarinyar ,in babu a farraqasu " "Aah uwar dakina wallahi irin wainnan yaran da naga makircinta ya firgitaki,yafi sauki kije wajen rikakken kahurin boka,kinga ni nasan wani boka ana ce masa hatsabibi ,aikinsa kamar yankan wuqane amma fa akwai kauce hanya,amma gimbiya wajen biyan bukatarka sai ka hada da En duba, an tayaka da du'ai ,alabarshi in bukata ya biya ayi istingifari" Murmushin kissa tayi "Hmmm lantana ina tsoron zuwa wajen mutanen nan marasa imani,du kwaso qarya su Fada maka,a ringa hadamu Fada da abokiyar xamata da mijina" "Karki damu na yi dayane" haka suka shirya suka wuce wajen boka ta labarta masa komai dangane da aurensa harda rashin shiga dakinta da bayayi Anan ya tabbatar mata dole aurensu diyanah saidai ko ayi masu firaqu gamida shashatau yanda kwata kwata zuciyarsa zai kauce a kan ta Godiya tai masa suka juyo gida. Aikuwa suna shigowa zamanta ba dadewa saigashi kamar an bugosa Jakadiyarta na kasanta tana marmatsa mata qafa Da sauri ta mike "Yarimana Kaine a dakina?...wow dole in hada party na murna ,yau watarana" "Ina kikaje Nazo nemanki bakya nan" kame kame ta fara "Ya isah zanje sallah ynx ,innadawo ki sameni a daki, inaso ki shiryamun list din kayan lefe naki da na amarya" "Angama yarimana" Yina fita ta daka tsalle ta rungume jakadiya kawai saita fashe da kuka "Jakadiya Nagode,wai yau ni yarima ya shiga dakina? Har yike tambaya ta shawaran lefe،ke nicema zanyi list?...gaskiya in komai ya tabbata kyautarki na musammanne lantana" °°° Ta 6angaren diyanah kuwa tundaga ranar yarima bai qara kiranta a wayaba,bare yazo gida,kuma kota kira bayi dagawa ,tun abun bayi damunta harya dameta har gobe biki bako lefe ,gida ya cika da jama'a En tsegumi na zundenta banda masu taranta sunayi. Wata abokiyar wasanta ne ta ga giftawar diyanah zataje yin alwala a bakin tank "Oh oh su diyah anfa tara kayan ruwa ,hajiya diyanah ...oh princess diyanah Matar yarima ,yarinya anyi manyan duwawuka ga kayan ruwa sun cicciko qirji" Hawaye ne suka surnano mata a ido kurum saita cigaba da alwala . Wato kallon er iska sukemun ,yarima ya yaudareni ya kwashi gara ya ware,to Allah ka zama gatana Da sauri ta wuce daki ta shimfuda darduma ta fara wadha tana jero addu'oi a sujjuda °°° Ranar daurin aure karfe shadaya zaa daura ,amma yarima sai yayi kwanciyarsa a daki wai bashida lafiya aje akar6i auren ,sannan ya dauko akwatunan da gimbiya zulaikha ta hada set biyu duk tarkace kuma ko cika basuyi ba ,yace akai da 200k wai tayi hidima. Haka En daurin aure sukaje mata da maza ,maza a waje mata suka kai akwatu da kudin biko Baba saratu ,ta ja diyanah gefe ,ta bata wani magani "ki karanta fatiha qafa arbain da daya,kina tofawa akan garin nan ,sunanshi sassaqen gamji,sai ki sha da nono a cikin motar da zaa kawoki kinji ,da niyyar zaman lpy da mijinki da er uwanki ,ki riqe addu'a shine makaminki ,karki yarda da kowa sai ranki a cikin gidan nan ,ni sunana Sarah qanwar me gidanki ,naji sonki qwarai araina in mun hadu zamu tattauna " Godiya tayi mata ta kr6a ,aiko tunda ta shiga daki batafitoba saida ta gama, na fatihan haka ta kasance sukuku har lokacin tafiya da ita,tayi kuka sosai shikenan zaa kaita gidan maqiyinta tana sane. Bayan isha'i saida ta gabatar da sallah raka'a biyu kowanne da fatiha da qulhuwallahu ,tana idarwa ta maida goshinta a qasa ta jero _Lailaha illah anta subhanaka inniy kuntu minazzalimin_ 41 ,sannan ta jero addu'oin saa a gidan aurenta tana kuka ,hr saida akazo tafiya da ita sannan ta dago daga sujudan ta daga hannu tayi addu'ointa ta shafa ...suka wuce gidan ta. °°° Tunda aka kaita yina tsaye a gaban window yina kallonsu har suka gama shigowa ,amma baisa ya ji son ya ganta a ransa ba ,don yanzuma baqin auren yike gani. Washegari gidan ya watse ,aka barta ita daya har bayan magriba. Anan gimbiya Sarah ta shigo ,da wake danya kusan tiya duk an zaneshi da sunan Allahu... "Tashi ki dafa da kanki da jar kanwa ,gashi ki farfesunshi ,kici iya cinki yanzu sauran kibani inje ayi maki sadaka" Hakan kuwa akayi,saida ta tabbatar ta ci komai sannan ta kar6i ragowar ,tasata ta sake wanka ta bata kalan kayansu na sarauta daganan ta kira wayarsa Kamar bazai daukaba ,sai kuma ya dauka "to yaya gani a dakin amaryanka ,kodai in tafine bazaka samu ganina ba nima,zalunci dai ba kyau kuma in ka yi wa 'yar wasu gani er uwanku nima a Wata masarautan Nike za ayi mun,sannan ai ba auren Cushe bane kai ka ganta kai raayi " Shiru tayi tana sauraransa "Oho dai in bazaka shigo ba sai inje in shaidawa mai martaba yazo a maida yarinya gidansu tun da girma da arziki ,kafin ka saketa daga baya ,ka 6ata mata suna ana mata kallon qaramar bazawara" Kashe wayar tayi ta amsa da "toh" A jaka ta dauko turare mai kamshi a dan kwalba da 'ya'yan idon zakara ,ki shafe a fuskarki in na fita kafin Ku hadu da yayan ,ni gobe zan wuce ga numberta ,ma ringa waya" Godiya tayi mata sosai wannan shi ake kira haduwar jini Oum Aphnan✍️ [7/27, 5:31 PM] Bamalli✌️: 76 - 80 *Jinin Sarauta* To ba laipi a dai ranar anyi Abubuwa,daganan bai kuma bita dakinba,in zaifita saidai yabi ta kofan baya, in kuwa ya zama dole sai ta dakinta zaibi ,to bawai itaba dakinma bayison had'a ido dashi haka zai d'auke kai ya karkatar ta wani gefe,har ya wuce,in saqone saidai yaba gimbiya zulaikha ita zata aika mata ,gadara nau'i nau'i ,kwanan ta duk ta handame kullum ita keda miji,amma dukda hakan wata zubin in ya zauna sai ya ringa jin kamar rayuwarsa incomplete,wannan yasashi d'araran kansa,kullum inya ke6e saidai ya rafka tagumi ,bai san tunanin me zeyiba,gabadaya ya susuce. A 6angaren diyah kuwa tun ranar farkon da akayi komai ,ya zura kwallo a raga ,ita koda taga bata period duk tunaninta dai matsalane da sauyin wajen zama ,zai kuma gyaru musammam da bata ciwo ta d'ashe ta kode ,yanzu cikinta yana Neman Wata biyar, ita kadai take rayuwarta har barorin gidan sun juya mata baya,ba mai gegen dakinta ,komai ita takewa kanta tundaga tsaftar muhalli har komai dasu girki. A Wata ranar larabane gimbiya Sarah tazo k'asan da yarorinta Zarah da Doctor (sunan da ake kiran Dr Khalid tun yina qarami) Tunda ta sauka ta ke wurga idanu ko taga zuwan diyanah, har dai ta qare ta tambaya mamansu Shiru tayi don harga Allah takan manta da watannan halittar "Sarah waike meye hadinki da yarinyar nan ? Sam kurace batason jama'a ni har mantawa nikeyi da tsiruwanta" "Haba dai,anya mama ,er mutane an Barta a sashensu ,tareda watannan makiran" "Ke saratu banson hadin fituna ,karkizo ki nemi raba masa kan mata kawai kawai,tace maki suna cutar da ita ne?" "A'ah shikenan ,bara in kirata" "Hello Anty" "Diyanah kina lpy" "Lpy Nike Anty ina yara " "Gamu munxo ko kizo kiyi mana oyoyo,barorinki basu Fada maki bane" Shiru tayi ,ni ina wani naga barori ai duk suna dakin isashiya me cikakken iko "Kinyi shiru amaryanmu,da Matsala ne?" "Laa ina tunanine,yanda duk suka watse suka barni ina barci ,Ashe sunzo gurinkune ganinan qarasowa cikin gidan" °°° Tafkeken mayafi ta saka aka Riga da zani na atamfa mai ratsin ja ,super dinkin yayi fitting dinta hakan ya fiddo matashin cikita na kusan Wata biyar. Haka ta kullo dakinta ta ringa takawa a hankali tana tafe mayafin na Jan kasa tsabagen girma,irin na qosassun hajiyoyin nan. Da sallamarta ta shiga duk suna zaune suna cin abinci a tafkeken darduman tsakar makeken falon Aikuwa dagudu Khalid ya taso ya rungumeta "oyoyo antyna ,nayi kewarki" Ya matso mararta...yamutsa fuska nayi saboda murdan da cikina yayi saboda azaba. "Washhh" Ta Fada tana cije le6en qasa Da sauri ta taso "yaya dai amaryanmu?" Murmishi ta danyi me kamada na yaqe "bakomai" a hankali ta dogare hannunta a qasa kafin takai kasan ta zauna a hankali ,irin dai zaman masu ciki Tunda tako zauna maman take kallonta,dagowar da zatayi suka hade ido taga yanda take mata kallon tausayawa ,tabbas tana kyautata hasashenta akan Diyanah "Barka da rana hajiya" "Sannu 'yannan ,meke damunkine Nene?" "Laa bakomai wallh" "Hajiya kin rigani maganane,ta dashe da yawa amma tayi fari kamar me shigar ciki,amma yaya ya sani?" "Anti bafani da komai" Saidai bata rufe bakiba taji bul wani abu ya gilma mata a ciki, ranar farko da dan cikinta ya fara motsi, dafe kwankwasonta ta baya tayi ,tareda rumtse ido da cewa " wash " ta wani yi zillo. Dariya Sarah ta saki "hajiya mashallh da ya nuna kansa a dangi,lallai diya zurfin cikinki yayi ,hajiya wallahi motsi cikin yayi" Gaddama ta kafe masu dashi batada komai, aiko Sarah ta tasheta suka tafi asibiti,ai ba'a kaiga test ba likitan ya kwantar da ita saiga da a daidai wajen cibiyarta .kenan watan ciki hudu da rabi,s take ya yi scan hakan ne dai ,ga yaro nan yina motsi,lafiyayye dashi...aikuwa tuni labari ya watsu a dangi diyanah Nada ciki,a gididdiga ranar shigar Ango daki kwanakin ciki. Murna kam kowa keyi,saidai yarima ko a jikinsa bai damuba,itakuwa zulaikha kamar ta mutu don baqin ciki yanda taga kowa ya koma da diyanah saidai gogan ko a jikinsa tamkar ba shine mai Neman haihuwarba ruwa a jallo ba Diyanah a maimakon ta samu farinciki sai qarin zullumi da damuwa ,kuka sin zamar mata jiki kullum tana cikin yinsa,tayi nadamar wannan qaddararren auren ,tayaya zata kawo yaro gidan da ubansa bai damu da uwarsa ba bareshi? Sarah kam da ta fahimci tana cikin damuwa ne ta sameta ta titsiyeta saita Fada mata damuwarta Nan ta zayyane mata komai, wato rabonda tasa mijinta a ido tun ranar da ta bar garin bayan biki Tsoro abun ya bata "karki cemun bayan first night Baki qara saka yaya a ido ba" jinjina mata kai tayi fuskarta da da murmushi "Aiko da damuwa wannan aikin watancan baqar daganne ,kuma ni nan na isheta" ta fice a dakin tana korafi,batareda tabi takan ,diyanah ba. Sai kuma can ta dawo mata da turaren bintu Sudan ,madaran tace ta yi maza tai wanka ta shafa ta samesu a Fadan cikin gida ,kuma in tazo ta tunkari inda yariman yike zaune ta zauna,sauran bayanin saisun hadu Kar6a tayi ,sannan tayi abunda tace,daganan ta nufi fadan saiga shegun barorinta na Binta ,a yau ,bata kulasuba suka rankaya har can Tana ratsowa ya wani kafeta da ido ,qamshinta tunda ya dokesa yaji Wata muguwar shaawarta ya bijiro masa ,a take jikinsa ya kama rawa,shi tunani ma yike yaushe ne diyanah tazo gidan? Sarah lanqwashe kai tayi ta labartawa sarki duk abunda yake faruwa da duk jama'ar gidan, itakam zulaikha idonta na kan yarima tana lura da halin da ya shiga, don haka ko jin zanturtukan Sarah batayiba ,saidai tsinkayen salatin mai martaba tayi "Allahu Akbar,ka bata ajiyar qwanka amma kake cuzguna mata da cikinka,to yau ba sai gobeba ina umurtanka da ka aikomun da takardan ta ,ni yarinyatace ina kishin inga an wulaqantamun surukai" Bakinsa rawa ya fara yi "Ciki fa kace baba? Wai diyanan ne keda ciki?" Duk maganan da akeyi sarki bai daure raiba sai da yaji tambayarsa ,a take ransa yayi mugun 6aci "kar ka maidamu qananun mutane anan kaji...ciki rashin ciki inajiran takardan sakinta kafin dare Kuka ya fashe dashi ya gofana gwuiwiyinsa a qasa. " ka gafarceni nabi Allah nabika baba ,wallahi ni ban ta6a ganin diyanah a gidan nan ba sai yau,duk yanda akayi makaru akai mana don a rabamu amma ni inason matata...bazan iya rabuwa da itaba" kawai saiya tsinke da kuka Mamaki ya ishi kowa lallai akwai lauje cikin nadi ,hakury aka shiga ba sarki daqyar ya haqura da sharadin in ya sake zslutar diyanah bai yafeba Murna kamar mene a wajensa,haka suka rankayo zuwa gidan su ,kobi takan zulaikha baiyiba Wannan abu ya soketa,don haka tana shiga ta dokawa boka kira,ta labarta masa komai "Kyalesu yanzunnan zan tura masu d'an babule mai aman wuta" godiya tayi masa ta kashe wayar. Cikin farinciki ya tallafota har dakinsa ,komai a sauya ba kamar sanda ta shigo ba kafin biki ya qara kyau da tsaruwa ,a kan kujera ya ajeta ya zauna yina kallonta duk ta qudindune a mayafi "Me zan Baki tukwuicin shirin bani qaruwa da zakiyi?". Murmushi tayi " komai ka bani ina maraba dashi". "Na Baki soyayya ta"." Ngd ranka ya dade". Hannunta ya kamo ya manna mata sumba a bayan hannu Dasakin sumban da murdewan ciikinta da sauri ta duke ta kwalla qara ,bulllll jini ya kece ta qasanta harda guda guda. Rud'ewa yayi iya rudewa ,he can't control himself ya kasa aiwatar da komai,sai sakin Baki yayi yina "aa'aah aaa'aah diyanah karkiyi mun haka plz" bai aune ba saidai ya ganta tana shivering.... Qwalla qara yayi ya sunkuceta,ya fito harabar gidan da gudu yina ihun kiran mutane, ga jini na binsu kamar an yanka dan akuya,da kan sa ya sata a back seat driver ya fita gidan, kwarar idonta ya tale qasan yaga yayi fari ,kawai sai ya hau ihun driver "Titin bayan babanka ne da kake shafashi a hankali? Wlh in matana ta mutu saina kasheka kaima" haka yayi ta sumbatu da suke out of mind. Suna shiga asibitin nurses suka kar6eta da sauri zuwa A&E Daidai suma su Sarah suma suka qaraso ,fitowa yayi zai bisu da gudu Gaban rigarsa jam6ar da jini ,da sauri Sarah ta qanqamesa ,ta janyesa "No yaya ,ba girmanka bane roaming within,with dix nasty looking cloth" "Oh Ashe? Saboda bake bace zakiyi loosing mata da hoped baby ba ko?" A cikin A&E anyi nasaran fitarda retain product din,don suna shiga yaron na fad'owa ,haka akayi mata wankin ciki suka Samata drip a hannu daya dayan hannun jini. °°° Wannan shine ya cigaba da kasancewa da rayuwar diyah a cikin gidan, ta samu lafiya itada miji Wata sa'in,Wata sa'in kuma kashi ya fita muqami,ta samu ciki amma bai Wata biyu ya 6are,Sarah duk wasu sirrin kundin gidan sarautan da ta sandasu na tsari da dafa'i bankawa diyanah takeyi ,wannan shi yike sama take samun sassauci da tuni kila ta Dade bata gidan. A lokacin da tayi 6ari na bakwai yina zubewane ,likitoci sukayi ittifaqin mahaifarta ta samu matsala da qyar zata iya samun ciki by her capacitation ,kota samu a lokacin cleavage zai zube kafi n ya shiga mahaifa, saidai ko a hada kwayoyin halittar su a saka mata a mahaifan ta cigaba da rainonsa shima in aka yi missing chance sau biyu toh bazata ta6a haihuwaba Hankalin yarima ya tashi, ya kasa fadawa kowa damuwarsa sai Sarah,itakuwa tana tashi taje har dakin zulaikha ta yi mata kuturun wulakanci ,ta shaida mata haqanta ya cimma ruwa diyanah bazata iya kar6an cikiba,ita mai duwawun haihuwa saita haifawa yarima,su yanzu ta lafiyarta sukeji a samu ta rayu. Bayan ta warkene ,Khalid ya tubure a gidan zai zauna wannan shine karo na biyu a wancan karon ya zauna hannun zulaikha ta azabtar dashi shine uwarsa ta gaji da kawaici ta d'auke danta, a wannan karon sai ya sauka a wajen nanne dinsa (tun yina yaro bai iya cewa Anty,sai nanne) ...Khalid xamansa wajen diyanah ya rage mata radadin kadaici,ta samu saukin damuwa ta riqesa tamkar danta . Kwatsam saiga zulaikha da ciki kidifi🤔A wannan karon ansan gidan anyi ciki,haka taringa shaqan nauyayan kudade da sunan siyayya,ammafa suna account ko tuntun hulan baby bata siyaba,ciki na girma lalata na qaruwa Saida ciki yakai Wata shidda kowa ya gama saka rai ta sa jakadiyarta ta nemo mata jinin masu haihuwa a asibiti ta shashafa wai cikin ya 6are,Ashe karyan ciki tayi don hankulan mutanen gidan su dawo kanta su so ta ,amma kwarya take sakawa. A lokacin da zatayi 6arin saida ta tabbatar yarima sun tafi India duba lafiyar diyanah,shine tayi amfani da damar cewa ciki ya 6are Shikuwa ta 6angren yarima ya yanke shawaran kai diyanah ne ai mata dashen dan a cikin ,alabarshi ta zauna har sai cikin yayi qwari ta dawo,saboda yina jin kunyarta da irin wuyar da tasha ace zulaikha tazo ta bashi da safely. Saida cikin diyanah ya shiga Wata na bakwai sannan suka dawo qasr da tsireren ciki,ba wanda yasan plan dinsu sai Sarah itama takanje time to time har suka dawo,wannan abu ya caki zuciyar zulaikha da kuka ta koma wajen boka ya shaida mata yarinyar itace magajiyar wannan masarautar bazaa iya zubarwa ba. Dole ta chanja dubara,itace kawo mata jiko Wanda in tasha er zata iya mutuwa,amma tar diyanah ke kallonta,saidai ta kar6a tayi kamar xata sha taje tayi pushing dinsa a toilet. Lokacin da cikinta ya shiga Wata Tara ,shine aka wuce kasar Egypt don ta haihu acan kuma a lokacin ne ,gimbiya zulaikha tayi nufin qaddamar da nufinta na kashe su'adah saidai zakaran da Allah ya nufa da cara dole yayi,daganan abubuwan da suka faru suka faru °°° CIGABAN LABARI Oum Aphnan✍️ [7/27, 5:31 PM] Bamalli✌️: 81 - 85 *Jinin Sarauta* Cikeda Murna gimbiya khalesat ta nufi sashenta ,barorinta suna rirriqe mata da rigarta dake sharan qasa,Dole tayi murnan tafiya don ita dama bamaison zaman waje d'aya bane,gwara ta bi baba saratu ,tasan zata hadu da er uwanta Zarah ,suyita flexing a can gidansu. Suna shiga parlour nata ta umurci kuyanga zubaida mai kulada suturunta da ta harhada mata kaya a madaidaicin Akwatine kurum Tana wucewa saudah ta taso daga kujeran da take tazo nata kujeran ,tawani dunkule hannu "Hutawarki lafiya,er sarki jikan sarki " buge bakinta tayi da hannu "Kam kam kam wallahi saina rama " Gwale tai mata ta dirko akan kujeran suka fara zagaye kujerun falon "Wallahi zaki rame anmata", Aikuwa ta suri throw pillow tana Dad'a k'ara qaimi wajen gudunta....sunyi kewaye na uku ya shigo dakin da gudu taje ruqunqumesa " wayyo yaya na ka 6oyeni " Jawota yayi ya fiddota ta gabansa ,itama ya kamo hannun Saudah ,tsugunawa yayi daidai fuskarsu "Qawa da qawa mun gansu a Rana... Jiki kamar ba yanxun nan kika bada umurni aka kora mana muguwar mu ba,saigaki kina aikin En yara " Fincike hannunta Gimbiya khalisah tayi ta rungume Saudah "Hhh to dai na wasa ne,En baqinciki saidai Ku mutu" Suka ko kwashe da dariya suka tafa hannuwansu. Janyo hannunsu yayi yina dariya ya shiga ya zauna a 3seater ya zauna da kowacce a 6ari 6arinsa. "Princess ynx bin su mommah zakiyi kibar nanne da yayanki?" "Iyyeh lallai ne,sosai ma gobe ishaallah mun bar garin nan,kamar yanda kaima zaku wuce kaida aminiyata kowa ya koma ya banni ina fama da kewa " "In natafi zakiyi kewata khalisah? " "Sosai ma,ko ynx innadade ban ganka ba ji na nake kamar zanyi kuka...ina sonka yayana" Tafada tana Dora kanta a kan cinyarsa Saka hannu yayi yina shafa sumarta A hankali ya furta "Nima ina tsananin son ki er qanwata" °°° Rayuwa mai juyi juyi ,yanzu duk hanyoyin da faridah ke samun kudi ya toshe dama alhj bilyane jigo kuma an tsiyace,ga her excellency ta kirata wai karta qara zuwa mata gida mijinta ya fara zargin halaqarsu,ga PA Sam ya ma sa masu gadi a daina Barinta ta shigo masa gida ,gidansu itama kanta bazata iya zuwaba,yanzu ta dogara ga Allah ne ta dogara da aikinta ,don hakanema ta nema gidan ma'aikata na cikin asibitin ta koma da zama Sam yanxu iskanci da biye biyen mata da maza sun fice mata a rai,yanzu ita soyayyar su'adha ne ya dawo mata sabo fil, tun sanda aka tabbatar mata da mahaifarta ta lalace kuma bazata ta6a haihuwaba ,tayi la'asar ta zama na Allah ,kullum ka ganta da cazbi da hijabi ,sai ko ka ganta tana kuka ko addu'a Sam duniyar ta fice mata a rai ,kullum tana ganin kukan marasa iyaye da En uwa in sun mutu a asibiti , tambayar ta shine ita in ta mutu wa zai yi kukan mutuwarta ? Kamar kullum yauma Asabar zaune take tun da tayi sallar subahi akan darduman sallanta,kiran wayarta ne ya katseta ,da kamar bazata daukaba ,ganin ba number qasar nan bane Sai kuma Wata zuciyar tace dauka fareda kila PA ne ya yafe maki "Assalamu alaikum" shiru akayi ba a tankaba Kamar zata kashe sai taji ance "Hello faridat ce kuwa?" "Eh nice dawa Nike magana ?" Dariyar ashararanci ya saki"Hhhh mata kenan masu duniya ,wato baki dauki muryanba ko? Karki damu alhj bilya ne,naji abun Asshan da ya faru dake a bakin qawarki na tausaya maki,saidai na barkine ki horu ki gane sata bai da riba, amma yanzu tunda naji labarin kin nafa'a kin rabu da qananun En iskan nan ,to kizo ga ticket din jirginan ki biyo ni Algeria... " Wasu siraran hawayene suka sirnano mata "Alhj bilya Nagode da jajenka a gareni ,saidai ina maka kyakyawar albishir ,tun ranar da na Bar ka ban kuma aikata wani abu da addini da al'adata ya hanani ba,kuma ka sani ina farinciki da wannan sabuwar rayuwar da Nike ciki a yanzu ,ina fata Allah ya kar6i tubana ,sannan in riski Allah ina mai imani,so kaima ina gayyatarka da ka shigo motar nadamar da na shiga ko ka samu rabauta duniya da lahira ,don yanzu dai ka manyanta ya kamata ka fadaku kasan annabi ya faku" Wani muguwar dariyar rainin hankali ya saki "Lallai igiyar talauci tagama nadeki tayi maki cik! Ba laifinki bane ,rashi ya kawo hakan amma still zan Baki dama ,yau zan taso daga Korea zuwa Algeria ,so daga yau zuwa dare duk abunda kika yanke zaki iya sanar dani,sai ki iskeni a can Algeria din" "Hmmm ai shi kyakyawar aiki shine Wanda aka dawwama anayi ba'a fasaba ,shikuwa kauda aikin sa6o shine kaucema aikatata ,alhj bilya Nagode inamaka fatan shiriya ,kuma tunda ka ta soni a gaba,to zan karya layin nan ynx ,yanda bazama ka sake samuna ba ,bare kasa tubana yayi girgid'i" Kirit ta kashe wayar. °°° Bayan sati guda da faruwar Abun Farida na zaune a falon ta bayan sallr magriba tana laziminta ,tana jiran sallar isha,TV dinta da ta kamo tashar Aljazeera ne ta sauya zuwa CNN sannan ta rage qarar, ta cigaba da Jan carbinta in a dimly light room, tun tana lazimin tana tuno rayuwarsu na baya da mijinta da su'adah har ta fara shesheqar kuka tana add'ar mafita,yau gata kowa ya gujeta ,saboda mugun halinta da sa6on Allahnta Kuka sosai takeyi ,a daidainan taga an hasko qonannen jirgin da yayi hatsari a yammacin yau wanda da ya taso daga Algeria zuwa Nigeria ,kafin aka fara nuno Manyan mutanen da ke cikin jirgin da suka rigamu gidan gaskiya ciki kuwa harda Hoton alhaji bilya da shahida. Kuka ta fashe da shi ,kafin ta wuce suuu ta tafi sujudah"Allah Nagode maka ,da ban bisuba ,da yanzu na sameka cikin hanyar sa6onka ,ko yanzu nagode😢" °°° Gimbiya zulaikha kuwa daga gidan basu ajeta ba sai a bayan gari ,sannan suka juyo, ana fitar da ita kuwa ,kuka ta fashe dashi ,tanata lisafe lissafen yanda zata samu kudin zuwa wajen bokanta,don tasan kota koma gidansu raina mata wayo zasuyi gwara taje aimata maganin kowa,taje ta zauna a gidansu kamar na sati 1 kafin a tunzuro mai martaba yazo ya maidata....to amma ina zata samu kudin ? Bayan ba'a Barta ta dauki ko tsinke Zinaren jikinta tagani ,a take murmushi ya su6uce mata ,anan take ta zazzaresu duka ta Tara a qaramar jakan hannunta ,mai daukeda ATM da sauran tarkacenta dasu keys din sashenta,sai kudi bai wuce 10k ba,napep ta Tara ta shiga ,kasuwa zaka kaini" Kallonta yayi ,kallon tsaf ,ya San hajiya ce "To hajiya drop ko?" Jinjina masa kai tayi Tunda suka fara tafiya take masa masifa ,musamman in akazo gargada "Kai wallahi na gaji kar kaje ka gwara mun kai da wannan emerciated keken naka,ka watsar mun da haqora,waima kasan no wacece? Nifa Matar sarkin garin nan ne,yanzu haka a pos dinnan inada kudin da zan siye kekenka da kai kanka goma ,to karka wahalar dani" Fakan idonta yayi ya kalla jakan hannunta mai daukan ido "Wow ga dama tazo".... Jan Wata arnen burki yayi ya dawo baya ragwaf ,aiko ta bugu kum idonta wasu tartsatsin wuta sukayi mata flashing ,kafin ta dawo hayyacinta ya fito da gudu ya warce jakar da gudu ya cancani hanya Ihu ta fasa ta daura hannu aka" Na shiga uku ya kwacemun jakata, Ku taimaka mun" ta bisa a guje ko ganin gabanta batayi ,jama'a ma suka Dane masa baya din a kamosa Sambatu ta kamayi "Wannan jakar shine ya qunshi duk fatana in ba'a kamasa ba shikenan ,nida gidan sarauta har Abadan ,don banda kudin siyen baqaqen karnukan da zaa yankawa Aljannu susha jini suji dadin yin aiki da zafi zafi" ai kamar Wanda aka mintsina ta kara yankawa da gudu ,batai auneba saidai taji mota tayi sama da ita ,kafin ta yunkurawa ta mike,Qatuwar motar daf tazo ta murtsiketa akan kwantan. Haka kanta ya dagargaje namanta ya manne akan kwalta jini na sharara Shikenan Allah ya kar6i ransa Gimbiya zulaikha ta rasu batareda ta cimma burinta na komawa fadanba bare ta cutar da khalisah kamar yanda ta ci buri FOUR YEARS LATER Abubuwa da yawa sun faru masu dadi da maras dadi ,ciki kuwa harda haihuwan En biyun gimbiya diyanah duk maza, Dr Khalid an masa auren gida da er uwansa dukda baiso yanzu haka yarinyarsu kwananta sittin, suna qasar Spain yaje karo wani course rabonsa da 9ja shekaru hudu kenan,sai a wannan karon yike fatan dawowa da matarsa Habiba da diyarsu little diyanah PA ma ya dawo da Haj Farida ,bayan yaje har gidanta yaga irin rayuwar da takeyi, sannan yaji labaran kyawawan dabi'unta a bakin makwftan ta da abokan aikinta ,yanxu haka suna zaune lafiya ,Haihuwane dai babu Saudah kam da Gimbiya khalisah an zama manyan babes ,tamkar En shekaru ashirin nonuwa ya cika kirji ,suna gwara kan manyan maza . A kuma wannan karon ne ,PA Yusuf ya harraqo da kudurinsa na son Aurenta Shima kuma yanzu haka VP ya kasa ya tsare kawai aurenta zaiyi ,dukda hidimar za6e yataso bays samun zama amma ya turawa khalisah text msg cewar yina cikin layin manema _Mu Had'e a littafi Na uku don jin Rayuwar Khalisah bayan girmanta kuma Waye zata aura_ Taku har kullum Hassenart Bamalli (Oum Aphnan)