[18/12 à 08:14] Mrs SADAUKI 💫: *TUZURU*🙊 ```Love and romantic story``` ```MRS SADAUKI 💫✍🏻``` ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️* _______________________ *PAGE 1&2* MARADI ADS A hankali ya ke saukowa daga matakala hannun shi riƙe da hullar kakin soja wadda tayi machin da tenue shi ta sojawa.Fuskar nan a murtuƙe kamar tsohon kunun da aka dama ba'a sha ba,dogo ne fari sol mai ƙirar ƙarfi ya na da saje baƙi siɗik wanda ya ƙawata doguwar fuskar sa.Ƙaton ƙirjinsa mai manya muscules kawai in ka kalla ya isa ya firgitaka saboda yanayin yadda ya buɗe yayi faɗi ƙwanjinsa tamkar za su fasa riga su fito. Gaban mahaifiyar shi ya zo ya tsugunna ya sunne kai ba tare da ya kula ƙannan sa da suke jero mashi gaisuwar Barka da safiya ba. Ɗan ɗagowa yayi kalleta jin tayi shiru ba kamar yadda ta saba mashi ba,ido ya rausaya uwanda suke blue kamar na mage can ƙasan maƙoshi yace "please"kawar da kai tayi kafin ta ɗora hannunta bisa sumar kan shi wacce ba ta dayawa sosai amman gyaran da ta ke sha yasa tayi kyau da sheƙi "Allah ya tsare ka a duk inda kake"shine abinda datijuwar matar ta faɗa miƙewa yayi tsaye ya na sauke ajiyar zuciya kafin ya ɗora hullar sa a kai ya na daidaita mata zama. Kallon ƙannan na sa yayi uwanda duk suka ƙame waje ɗaya su na numfashi sama-sama tsabar tsoro,kai ya jinjina masu alamar ya amsa gaisuwar da suka yi masa kafin ya fice. Da sauri Faruk ya tarbe sa haɗi da sara mashi kafin ya buɗe masa mota ya shiga,gate man ya buɗe porte Faruk ya fita da mota a slow har sai da suka hau titi sannan ya fara sharara gudu kamar zai tashi sama. Babu jimawa suka kawo compagnie ɗin wacce ta ke birjit da sojoji ta ko ina,shigowar motar shi ne yasa sojawan ƙara daidaita tsayuwar su haɗi da ƙamewa kamar wasu tsuntsaye. Cike da ƙasaita ya fito lokacin da Faruk ya buɗe masa mota,tafiya ya soma irin ta jaruman maza duk in ya taka sai ƙasa ta amsa saboda yanayin ƙirar sa ta samudawa. Office ɗin da aka tanadar dominsa Faruk ya buɗe kafin ya bashi gu ya wuce,wani dadaɗan ƙamshi ne ya bugi hancinsa wanda ya sa shi lumshe ido bai shirya ba.Office ɗin ya fara bi da kallo yadda aka ƙawata sa fiye da kullum yau ma ƙamshin daban ne,faux du fleure🌹 ɗin da ya gani tsakiyar teburin shi ya bashi mamaki a zuci yace "yaushe kuma aka za wannan?"taɓe baki yayi ya samu gu ya zauna takardu ya jawo domin dubawa sai dai tunanin Mami ya faɗo masa a rai yadda ta ɗaure fuska ta canza ma shi sam bai ji daɗin hakan ba. Baya yayi da kujera ya na mai lumshe ido tare da sauke wani huci,Faruk ya turo ƙofa ya shigo hannunsa riƙe da coffe.Bisa table ya ajiye kafin yace "ya dai?"ɗagowa Général Waleed yayi ya dube shi kafin ya ɗan harare sa bai tankasa ba ya ɗauki Coffen ya fara kurɓa, murmurshi Faruk yayi yace "ɗan gaban goshin Mami yau kuma wa ya taɓo ka?"sai da ya gama shan Coffen sannan ya dubi Faruk yace "da farko dai kai ne na biyu kuma Mami"ya ƙare zancen da kwaɓe fuska kamar wani ƙaramin yaro. Kujera Faruk ya ja ya zauna yace "to faɗa min mi nayi?dan dai ita Mami na san gatanar gizo ba ta wuce ta ƙoƙi"hararar wasa ya kuma yi mashi kafin yace "wace gatana kuma?"Faruk yace "ta aure mana,ka san fah abun na damun Mami dan jiya ma mun yi zancen sannan ya kamata kai ma ka yiwa kan ka ƙiyamul laili ka girma ka ƙosa tun ka na cikin sahun samari yanzu har ka zama *TUZURU* duk sa'anin ka sun yi aure"kai Général Waleed ya dafe yace "aure?aure,aure dai?"Faruk yace "Yes !"tashi yayi tsaye yace "ni fah ba auren ba ne ban so a'a raini ne ban so yarinya ƴar ƙarama ta rinƙa baka ordre mtsw..."ya ja wani tsuki ya na girgiza kai ya cigaba da cewa "sam ba zan iya ɗaukar iskanci ba"dariya Faruk yayi yace "ai babu macen da ta isa ta dubi mon général ta raina sa ina sam hakan ba mai yiyuwa ba ne,ko mu da mu ke Mazan ya mu ka iya balle wata aba wai mace?"murmushi Waleed yayi yace "ɗan iska yau dai ka dawo a matsayin abokina shiyasa har kake gaya min magana son ranka"Faruk yace "eh toh kai ɗin ne akwai wuyar sha'ani dan wani zubin tsoron ka ma ni ke ji" Kallon shi Waleed yayi yace "shiyasa tun da aka bani kai a matsayin mai min hidima na so na canza ka wlh sam ban son risinawar nan da kake min"Faruk yace "to ya zan yi ?a bakin aikina fah ne"Waleed yace "no banda in mun na gida please ka bari in mun zo nan"kai kawai Faruk ya jinjina kafin ya ɗauki kofin da ya shigo da shi ya fita. Takardun masu son permission ya fara dubawa kusan rabin su duk yayi rejeté dan wasu na neman izinin zuwa wani gun ba tare da babban dalili ba wanda kuma haka rauni ne ko kuma shagala cikin aikin soja. Ya na gamawa ya tattara takardun ya maida gefe,Faruk ya shigo ya ɗauki takardun ya na cewa "Momy tayi dambun shinkafa tace na faɗa maka ko a kawo ma?"miƙewa yayi yace "no sai dai mu tai can mu ci tunda babu wani aiki ka ga nayi zumunci"da ƴar dariya Faruk yace "ai kuwa"kafin su fito. ***Gao A gajiye ta ke tafiya cikin yashin da ya tuje sakamakon manyan motocin da suke zaryar wucewa,kallo ɗaya za ka yi mata ka san ta kwaso yunwa da ƙishi yadda jajayen laɓanta suka bushe. Tafiya ta ke duk illahirin jikinta na motsawa kasancewarta ƴar lukuta mai ƙiba mai manya mazaunai da dukiyar Fulani.Ƙofar ta tura ta na mai shiga gidan bakinta ɗauke da sallama,amsawa Momy tayi ta na duban ƴarta ta tace "Nabeela yau ma ƙasa kika tawo?"a shagwaɓe tace "Eh Momy ba doli nayi tafiyar ƙasa ba ko na samu wannan ƙibar ta rage,dube ni fah ki gani yadda na ke kamar wata Hajiya 😆"dariya Nabeel yayi wanda ya ke can gefe ya na wanke babur ɗin shi yace "Allah kuwa gwara haka shiyasa na bar ɗaukar ki a babur ɗina kar ki fashe min taya"cike da jin haushi ta fara bubuga ƙafafu ta ce "wlh sai na hau kuma koya zan yi ta yadda zan rinƙa hawa in ba ka nan"dakatawa yayi da wankin babur ɗin yace "wai a hakan za ki hau babur?tab ai ina ga ke sai dai mota shiyasa na ke yi maki sha'awar auren mai kuɗi"Momy ta karɓe zancen da cewa "a'a Nabeel kar na kuma jin ka saka mata mummunar aƙida ta sai mai kuɗi Allah ya bata mai kyawawan halaye dai tayi aurenta ta huta"Nabeela tace "amen Momy can wadda ya sake gani sai ya ce mata lukuta"ta faɗa ta na mai buɗe frigo wacce ta ke a waje cikin rumfa,ruwan sanyi ta ɗauko cikin tasa ta sha ta na mai sauke ajiyar zuciya kafin ta shige ciki. Wanka tayi ta canza kaya zuwa riga t-shirt da zane, kitchen ta shiga ta zubo abinci ta fara ci. Chaîne ta canza ta kamo Tauraruwa tv inda suke haska wani Film na sojoji,cike da jin daɗi ta sauka ƙasa ta na mai ƙara volume. Nabeel ya shigo ya zauna kan kujera mai zaman mutum ɗaya yace "albishirin ki?"ba tare da ta juyo ba tace "goro" hararta yayi yace "a hakan zan gaya maki albishir ɗin kin wani ƙurawa tv ido?"juyowa tayi ta fuskance sa tace "to ina jin ka" Sai da yayi wani murmushi sannan yace "jiya Faruk ya kira ni zuwa compagnie ɗin su ai kuwa na ga mutumen ki"da sauri tace "wa?mon général ?"dariya ya sheƙe da ita har da riƙe ciki ita kuwa taji haushi ta kai masa duka tureta yayi ya ta faɗi ai kuwa ta taso ta jibge sa shi ma da yaji haushi ya sharara mata mari plate ɗin da ta ci abinci ta buga masa ta yo waje a guje ta na ihu ta na kiran sunan Momy idonta duk sun rufe saboda hawayen da suke zuba,gijibbb taji ta gabji wani ƙaton abu tayi tangal-tangal za ta faɗi kuma taji an taro ta.... [18/12 à 13:32] Mrs SADAUKI 💫: *TUZURU*🙊 ```Love and romantic story``` ```MRS SADAUKI 💫✍🏻``` ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️* _______________________ *PAGE 3&4* "Ya Salam !Waleed ya furta jin dukiyar Fulaninta bisa fafafaɗan ƙirjinsa kuma alamu sun nuna ba ta saka bra ba ta yadda har yaji taushin su sun shiga ƙirjinsa sun ratsa ɓargon sa. Cikin yanayin ruɗu da tsoro ta ɗan buɗe idonta sai ta ga kakin soja kawai sai ta ƙara shigewa jikin sa ta na cewa "Ya Faruk ka cece ni wlh duka na zai yi"ta fashe da kuka saboda zafin marin har yanzu bai sake ta "Innalillahi wa'inna iley raji'un"kawai Waleed ke maimaitawa a zuci duk ta ruƙunƙumesa hakan ya sakar masa kasalar da ya kasa taɓuka komi balle yayi ƙoƙarin cireta daga jikinsa. Nabeel kuwa ya na can ɗaki dafe da goshi ya na fitar da jini shiyasa ma bai biyota ba,wani irin fincikota Faruk yayi daga jikin Waleed ya na cewa "ke ba ki da hankali général ɗin ne kika cakume haka"jin muryar Faruk ya na ambaton général yasa kukanta tsayawa cak ta na mai waro ido kallo ɗaya Waleed yayi mata ya ɗauke kai ya na mai shiga falon dama can Faruk yace ya wuce kafin ya shaidawa Momy zuwan su wacce ta ke ɗakin Abba ta na gyara. Tun da ya shigo idon sa ya sauka ɗigo-ɗigon jinin da ya zuba ƙasa,ya ji ransa ya ɓace matuƙa allura soja ta motsa a nan take ya gane da Nabeela ce ta fasa mashi kai. Ƙarasawa yayi gun Nabeel wanda ya duƙe ya dafe gun da jinin ke zuba da hannu,wani tissu mai ɗan tsayi Waleed ya fiddo ya ɗaure mashi. "Nabeelaaa"Waleed ya furta da wata irin murya wacce hatta Faruk sai da ya ɗago ya kalle sa,jiki na kyarma Nabeela ta koma bayan Faruk ta laɓe dama shigowar su kenan. Wani kallo ya yiwa Faruk wanda ya sa shi saurin janyewa Nabeela ta bayyana sai kyarma ta ke dan tsoro,"ki goge wannan jinin sannan ki zo ina neman ki"Waleed ya faɗa cikin bada umarni ya na sake taken fuska. Sumi-sumi Nabeela ta ɗauko bokiti da ƙaramin towel ta jiƙa shi da ruwa ta goge gun da kyau sannan ta je kusan Waleed wanda ya hakimce bisa kujera su na gaisawa da Momy cike da girmamawa. "Lafiya ki ka zo kika yi ma mutane tsaye a kai?"cewar Momy ta na kallon Nabeela,da ido ta yiwa Momy nuni da Waleed "minene ke ba ki iya gaisuwa ba ne?"baki ta zunɓuro sai kuma tayi saurin maida shi ganin irin kallon da ya watso mata "ina wuni?"ta furta baki na rawa kawar da kai yayi gefe ya na mai ɗaukar spon ya saka cikin dambun da Faruk ya aza mashi bisa hannun salon "koma can ki kama kunnuwan ki ko kuma tsallon kwaɗo"ya faɗa murya a dake ya na kai lomar farko baki. Kallon Momy Nabeela tayi ta marairaice sai kawai Momy ta miƙe ta fita ma,Faruk kuwa cikin zuciya ya ke dariya ya na kuma jin salon ogan na sa na kuma burge sa dan shi a ko ina soja ne in ya an yi ba daidai ba doli ya zartar da hukunci. Nabeela na matsar ƙwalla ta kama kunnuwanta ta fara sama da ƙasa,duk in ta tashi ma'ana ta duƙa haɗi da tashi sai ta kalli Waleed wanda ke cin dambun shi hankali kwance lokaci zuwa lokaci kuma ya na kallon tv. Ruwa masu sanyi ya sha yayi gyatsa tare miƙe ƙafa ya ɗan kishingiɗa jikin salon ya na mai lumshe ido kamar bai barci ganin haka yasa Nabeela tsayawa ta na mai sauke ajiyar zuciya ganin kamar zai waigo ta cigaba😹 Sai da ta kwashe sama da 30mns sannan yace "stop!"ai da gudu ta ruga ɗakinta ta na mai fashewa da kukan da ya ke jin sa har cikin tsokar zuciyarsa. Tashi yayi zaune ya na duba agogon hannun sa kafin ya miƙe ya fita Faruk na take masa baya,bakin ƙofa ya tsaya ɗan guntun murmurshi kan fuskarsa yace "Momy zan wuce,dambu yayi daɗi sosai na gode sai kuma in mun dawo wani lokaci"ya ida maganar ya na ɗan sosa bayan ƙeya Momy tace "eh tunda kun ƙi tsayar da matan aure ai doli ku rinƙa santin girkin mu yanzu ina hullar kan ka?"saurin shafa kai yayi yace "laaa Momy kin ga fah na manta sam"Faruk na dariya ya koma ciki ya ɗauko masa suka yiwa Momy sallama suka fice. Gida ya aje Waleed yayinda Faruk ya wuce compagnie,ya na shigowa duk suka tsaya daga dariyar da suke sai Jamila ce babbar Yayar su dan ita ke babba sannan Nafissa wacce ke aure Mashi sai Waleed wanda shi kaɗai ne namiji , sai A'isha da kuma Auta Amal. "Ah!ah ka ga Mazan fama soja tuwon ƙaya miyar allura ashe da rabon zan gan ka?"cewar Jamila ta na dariya,a shagwaɓe ya zauna kusa da ita ya na cewa "anty yaushe kika zo?shine ko ki kira ni ?" "Ai ban jima ba dama Mami ta aika kira na tace akwai maganar da za mu yi"ɗan cije leɓe yayi ya na kallon ƙannan na shi sumi-sumi suka miƙe. Kallonta yayi da kyau yace "maganar mi?"jikin Jamila a sanyaye tace "aure mana,Waleed ka kai matsayin da ba sai an ce ma ka aje iyali ba yanzu fah shekarun ka kusan arba'in amman ba ka da niyyar aure why?koko ba ka lafiya ne?"ta wutsiyar ido ya ke kallon Yayar ta sa tun da ta ambaci kalmar ko bai lafiya yaji wata kunya ta kama shi a nan take kuma moment ɗin da Nabeela ta faɗa jikinsa ya faɗo masa a rai da sauri ya kawar da tunanin jin kamar yanayinsa sai canza. "Tambayar ka fah na ke"Jamila ta sake faɗa,yamutsa fuska yayi yace "kawai lokaci ne bai yi ba ku ƙara haƙuri kaɗan"ya na gama faɗar haka ya miƙe ya nufi step ya haye sama. Maɓalan rigar ya cire sannan ya cire wando tenue ya bar gajeran,toilet ya shiga ya sakarwa kan shi shower.Yanayin surarta,yadda ƙirjinta ke motsawa a duk lokacin da ta duƙa za ta miƙe,yadda idonta suke nuna alamar tsoro da yadda ta ke shagwaɓa duk suka faɗo masa a rai. Wuci ya sauke ya na samun wata erection wacce kusan kullum ya na yawan shiga halin sha'awa sai dai na yanzu ya banbanta dan har wani zirrr ya ke ji wani abu na yi mashi yawo a cikin mazantakar sa. ***GHANA A duƙe ta ke ta na kuka gaban mahaifiyarta wacce ta shaida mata ɗaurin auren da aka ɗaura mata a yau ita da cousin na ta wanda aka yi itiƙafi kaf Familynsu shine Ɗan da aka fara haihuwa cikin cousins kuma shine bai taɓa aurawa ba a ƙalla ya kai shekara arba'in da biyu zuwa da uku. "Fannah haƙuri za ki yi ki rungumi ƙaddarar auren ki dan wani bai auren matar wani,Ali ya daɗe bai yi aure ba ne ƙila saboda dama ke ce Allah ya ƙaddara za ki wanke sa"cewar Mama ta na mai ƙara kwantarwa Fannah da hankali yarinyar da ba za ta wuce 15years ba,ido cike da hawaye ta ɗago ta kalli Mama tace "karatuna fah?"Mama tace "za ki ƙarasa a can gidan sa"ba tare da Fannah tace komi ba ta miƙe ta shige ƙurya ɗaki ta na kukan takaici na aura mata gabjejejen *TUZURU* wanda da ace yayi auren wuri da tabbas ya isa haihuwar kamar ta. Sati guda aka ɗauka ana yiwa Fannah gyare-gyare na amare haɗi da kitso da lalle,tsaf ta fito tayi sharrr gwanin kyau sai baƙar fatarta ta bada wani kala mai kyau kamar ƴar Ethiopia. Ta na kuka ta na ƙari haka aka kai ta gida Abbas wanda ya ke ciki ɗaya da falo,ta na nan zaune tsakiyar gado ya shigo da sallama ba ta iya amsawa ba saboda kuka. Ledar da ya shigo da ita ya ajiye mata kusanta kafin ya fito falo ya kwanta bisa doguwar kujera,ido ya rufe ya na jin wani raɗaɗi na taso masa "ta yaya za'a ɗaura masa aure ba tare da neman shawara ba?yanzu miye matsayin auren su shi da bai taɓa jin wani abu dangane da mace ba?miye mafita ya fito fili ya faɗa masu bai da lafiya ne ko gwada sa'ar shi zai yi akan ƴar ƙwailar matar da aka aura masa?"juyi ya kuma yi ya na mai jan tsaki ƙasa-ƙasa "ta yaya zan buɗe sirrina gun waccan ƙanƙanuwar yarinyar?"ya faɗa a zuci kafin ya miƙe ya koma ɗakin ta na nan yadda ya barta. "Keee!"ya furta cikin whisky voice,Fannah uwar tsoro tuni ta ƙara sautin kukanta wanda ba ƙaramin fusata Abbas yayi ba kawai sai ya hauro gadon ya na yaye maluluɓin da aka rufe ta da sauri yayi baya ya furta "ya Allah"sakamakon kyawu da zubin hallitar ta da ya gani cikin kayan da suka matse ta wani abu ne ya fara jin ya na fuzgarsa da sauri ya dafe kai.... Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp OR Call 08066268951* [19/12 à 07:19] Mrs SADAUKI 💫: *TUZURU*🙊 ```Love and romantic story``` ```MRS SADAUKI 💫✍🏻``` ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️* _______________________ Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp OR Call 08066268951* *PAGE 5&6* Jikinsa ne ya fara rawa tamkar mazari wanda hakan ya firgita Fannah ta shiga jikinsa ta na kuka ,cireta yayi dan ji yayi tamkar an jona masa courant wani girrrr.Tunda ya ke a rayuwar sa bai taɓa samun kusanci da mace ba haka,banda fuska da tafin hannu ko wuya bai taɓa gani na mace ba sai yau da ya ga manyan breast ɗin Fannah sun fito ta saman riga. Wani irin dolo,soko ya zama dan sam rasa abun yi yayi kawai sai ya kwanta ya na fitar da numfashi na baƙon yanayin da ya ji ya saukar masa bai jima ba barci ya ɗauke da. Shiru Fannah tayi ta na kallon sa tare da ƙarewa doguwar fuskarsa kallo,fari ne irin mai jan nan ya na da hanci har baka da matsakaicin baki idonsa madaidaita ne ba su da wani girma haka gashin ido.Bai da saje sai gemu wanda ya kewaye bakin sa sai yayi tsawo daga ƙasa a tsakiyar goshin sa ya na ɗauke ƙaton tambarin sallah wanda yayi baƙi ƙirin,numfashi ta sauke lokacin da ta gama ƙare mashi kallo tabbas Abbas kyakyawa ne bai da makusa sai dai daɗewar auren sa. Sauka tayi daga bed ta nufi falo,toilet ta shiga ta ɗauro alwala ta zo tayi sallah kafin ta kwanta a nan bisa tapis amman sam barci ya gagara ɗaukar ta saboda yunwa.Juyi tayi taji ina cikinta fah bai san babu ba,tashi tayi ta ɗauko ledar da ta faɗi ɗazu daga bisa gado,ta na buɗewa gasasun kaji suka yi mata lale marhaban ai da sauri ta daɗa gyara zama ta fara ci sai da taji tayi nar ta hauda madara budo sai barci😹 Washegari ko da ta farka ba ta ga Abbas ba,sallah tayi sannan ta fita tsakar gida inda kitchen ta ke. Dankalin turawa ta ɓere ta soya,babu mayonnaise doli ta dawo ɗaki ta fara cin sa haka nan. "Assalamu alaikum"cewar Abbas ya na mai shigowa,ta ɗago kai ta kalle tare da saurin mayar da su ƙasa saboda wata ƙimar sa da ta gani yau. "Wa'aleykum Salam ina kwana?"bai amsa ba ya wuce bedroom,tsayawa yayi ya ƙarewa ɗakin kallo "watau ya na nan yadda na bar sa ko tsinke ba ta gudda ba?mtsw matsalar auren ƙwaila kenan"ya faɗa a bayyane ya na jin haushin ganin bed a turmuje. "Kayi haƙuri yanzu zan gyara"Fannah ta faɗa daga bayan sa,fita yayi ta gyara shimfiɗar sannan ta ɗauki tsintsiya ta fara share ɗakin ledar kaji a hannu har ta gama da ƙurya ɗakin. Kan ƙaramin table ta aje ledar hannunta sannan ta ƙulle rideaux ta kakaɓe kujeru ta share ɗakin gami da tsakar gida,turaren tsintsiya ta saka dandanan ɗakin ya ɗau ƙamshi. Rigar jikinta ta cire tayi ɗaura gaba ta nufi toilet,sam ba ta ji motsin ruwa ba balle na mutum shiyasa kawai ta buɗe toilet ta shige "Innalillahi wa'inna iley raji'un!"ta furta a razane ta na fiddo ido waje,tuni jiki ya fara mazari da sauri Abbas ya saki sandar girmansa da ya ke ƙarewa kallo Fannah kuwa doguwar abar ma'abociyar girma da kauri ta ƙurawa ido ta na rawar sanyi. Wani baƙin ciki ne ya turniƙe Abbas ,shikenan ƙaramar yarinya ta ga sirrin sa.Baya tayi za ta fita yayi saurin fincikota tare da zare zanen jikinta ya na cewa "wa za ki kalle a kyauta?yarinya nima sai na rama"rataye zanen yayi inda ya rataye kayan sa kafin ta cire pant ɗin jikinta. Wani yammm ya ji lokacin da hannunsa ya gogi gabanta,bai san lokacin da ya sake kai hannu ya shafi gun ba.A tare suka sauke numfashi ba kamar Fannah mai sha'awa kusa,jikinsa ta shige ba tare da ta san tayi haka ba jin ya na mai cigaba da shafar ta ya na kuma yin ƙasa da yatsun hannun sa. Wata ƙanƙama tayi mashi ta na ɗan ware ƙafarta wanda ya bashi damar... Ai ba ta san lokacin da ta saki wani wahaltacen numfashi ba,bakinta ta ɗora kan ƙirjinsa yawunta da ɗumin bakin suka saukar masa da wata muguwar kasala kawai sai ya kunna shower ruwa suka fara zuba jikin su. Brush ya ɗauko ya zuba maclean ya kai bakin ta babu muso ta buɗe bakin ya wanke mata sannan ya wanke na shi duk da brush guda,ruwa na dukan su yayinda suke kallon juna ta ƙasan ido. Soso ya jawo ya jiƙesa da ruwa ya gogo sabulu ya fara yi masu wanka,Fannah sai sauke numfashi take yadda ya ke cuɗar ƙirjin ta sai taji kamar ya na massaging su ne. Shower ya kashe ya ɗauke ta cak suka fito ba tare sun ɗaura towel a jikin su ba dan babu ko ɗaya a toilet ɗin,kan bed ya direta ya zura hannu ya kashe hasken ɗakin ya na mai yi mata rumfa da ƙirjinsa... ***MARADI Banda juyi babu abinda Waleed ke yi bisa gado,sam idonsa sun kasa ɓaɗa zubin surarta da ya rumtse su ita ya ke gani haka ma in ya buɗe. Duk jin sa ya ke a takure ga erection ɗin sa sam babu sauƙi sai ƙara gaba ta ke yi,hannunsa ya kai bisa marar sa ya na ɗan daddanawa wani irin ɗaɗi ya fara ji ya na jin taurin da tayi ya fara raguwa ya na yi ya na sauke numfashi har barci ya ɗaukesa. Bai farka ba sai wuraren ƙarfe uku da rabi na rana,cikin ƙyanƙyamin abinda ya fita daga jikinsa ya nufi toilet wanka tsarki yayi ya wanke wandon da ya ɓata sannan ya ɗauro alwala.Jallabiya ya saka da gajeren wando ya nufi masjid,ko da ya dawo ya tarar da anty Jamila a falo ta na shirin komawa gida.Kawar da kai Mami tayi daga kallon sa ta na mai miƙama Jamila wata leda,Waleed ya kwaɓe fuska ya kalli Jamila haɗi da yi mata nuni da Mami wacce ganin sa ya sa ta canza fuska. "Ɗan gaban goshi ni zan wuce ko za ka aje ni a gida?"cewar Jamila "Mami zan kai anty gida in na dawo akwai magana mai daɗi da zan sanar da ke na san daga yau an bar fushi da ni"ya faɗa ya na mai murmurshi mai sauti,da sauri Mami ta kalle sa ya jinjina kai anty Jamila tace "in dai haka ne bari na zauna ayi hirar da ni"da sauri yace "no ai ke tun a hanya zan faɗa maki da ke zan neman shawarar yadda za'a yi sai na sanar da Mami hukuncin da mu ka yanke"ya kai ƙarshen maganar ya na mai jin kunya. Mami ta saki ranta ta yi masu addu'ar Allah tsare hanya,sun yi nisa kaɗan Waleed yace "anty ni ban san so ba dan ban taɓa soyayya ba amman alamu sun nuna kamar na kamu da son ta"anty Jamila tace "wace ce?" "Wata ce,dama dai na san ta tunda ina ɗan zuwa gidan su jefi-jefi lokutan baya ina yawan tambayar kaina ko miyasa na ke ganin kamar ta fi ko wace macce kyau?sai kuma yau da na ganta sam hoton fuskar ta ya ƙi fita raina har fah mafarkin t.."sai kuma yayi shiru ya kasa idawa. Murmushi anty Jamila tayi tace "tabbas ka na mugun sonta kawai ka shaidawa Mami ka ga sai ayi bikin ku cikin congé"dariya Waleed yayi yace "haba anty ni fah ko gaya mata ban yi ba ina son ta saboda yarinyar ta cika rawar kai,ba ta jin magana ga tsokana da jan faɗa sai kuma tsoro"ya ida maganar ya na murmurshi tuna yadda ta ƙanƙame sa ta na kukan kar Nabeel ya dake ta. Anty Jamila na shirin yin magana suka ji gwajab an faɗo a gaban motar su da sauri Waleed ya taka burki ya fito,wa zai gani Nabeela ce ta haye gaban motar sai waro ido ta ke kamar wacce ta yiwa sarki ƙarya. Da mamaki ya ke kallon ta rigar jikinta duk ta ɗame ta rabin gashin kanta a waje "keee!"ya furta jin muryarsa ya sa Nabeela saurin direwo daga mota ta rungume sa tare da fashewa da kuka. Ƙoƙarin cireta ya ke daga jikinsa saboda mutanen da suka fara tsayawa kallon su, amman ina Nabeela sam ba ta cikin nutsuwa.Bayanta ya shiga bubugawa saboda yadda zuciyarta ke bugawa da ƙarfi ya tabbatar masa ba ƙalau ba,an ɗauki kusan minti goma sannan a hankali ta ɗan zare jikinta cikin kuka tace "mon général wlh kashe ni zai yi in ban yarda ba mun yi,mun yi yiii"cak numfashin ta ya tsaya tayi baya za ta faɗi ya riƙeta sosai. Anty Jamila wacce ke tsaye tun ɗazu tace "wai ka san ta ne?"kai kawai ya ɗaga kafin ya buɗe bayan mota ya saka ta doli anty Jamila ta koma baya ta tallabe kan Nabeela. [20/12 à 11:22] Mrs SADAUKI 💫: *TUZURU*🙊 ```Love and romantic story``` ```MRS SADAUKI 💫✍🏻``` ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️* _______________________ Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp OR Call 08066268951* *PAGE 7&8* Ba'a wani ɗau lokaci ba ta dawo hayyacin ta,ƙarasawa yayi a gadon da ta ke kwance idonta na zubar da ƙwalla. Dogayen yatsun sa ya sa ya shiga goge mata hawayen,ido ta sake ɗan buɗewa kaɗan a karo na biyu sai kuma ta yunƙura ta tashi zaune ta na mai rungumesa ƙyam. Ido ya rumtse ya na jin zuciyar sa na bugawa da ƙarfi,cikin murya kuka tace "Malamin mu ne ..."sai kuma tayi shiru ta na jin wani barci na son ɗaukar ta,"yayi mi?"Waleed ya tambaya jin shiru ba ta amsa ba ya sa shi cire ta daga jikinsa luuu tayi kamar ƴar maye. Kwantar da ita yayi kan bed nan Dr ta zo ya miƙawa Waleed takarda tare da cewa "Allah yayi sa'a hodar da aka shaƙa mata ba ta shiga kwanyarta da kyau ba,ba dan haka ba ƙila ta mayar da ita ruwa biyu sai dai yanzu doli tayi ta barci tunda kamar ta taɓa hancin ta"tunda Dr ya fara magana Waleed ya tattaro dukan nutsuwar sa ya na sauraron Dr daki-daki,a take kuma ya samu bakin zaren. "Na gode Dr yanzu za mu iya tafiya gida ko kuwa?"Waleed ya tambaya "eh za ku iya tafiya sai dai gobe ku maido zuwa ƙarfe goma na safe"Dr ya bashi amsa godiya yayi mashi. "Dubeta dan Allah ƙatuwa da ita ko yaya zan yi na ɗauke ta ?"Waleed ya tambayi kansa a zuci,fusjarta ya kalla wacce tayi jajur gefe da gefe wajen kumatun ta,hoton ta ya ɗauka kafin ya mayar da wayar aljihu. Cak ya ɗauke ta ya saɓa a kafada ya fito da ita harabar asibitin,gidan gaba ya saka ta ya jawo ceinture ya ɗaura mata ya na mai yin saurin janye hannunsa saboda marar ta da ya shafo. Direct gidan su ya nufa da ita,ya na gama parking ya zagayo ya ɗauke ta.Miƙewa Mami tayi tsaye ta na kallon ikon Allah ba tare da yayi mata bayanin komi ba ya nufi step ɗin ɗakin sa,Mami ta take masa baya. Bisa lafiyayen bed ɗin shi ya kwantar da ita kafin ya juyo ya kalli Mami,kallon Nabeela tayi ta kalle sa.Ƙeya ya sosa ganin kamar kallon tuhuma ne Mami ke bin sa da shi "mi za ka yiwa Nabeela da ka kawota nan?"hannun Mami ya ja suka fita sai da suka zo falon ƙasa yace "Mami wani babban case ya auku amman alhamdullah babu abinda ya sameta,yanzu ina son fara bincike ne " "Kaji tsoron Allah Waleed kar ka cutar da ƴar mutane,ka tuna matsayin ka idon duniya na kan ka kar ka sa zukatan da suka yarda da kai suma su yarda da zargin da ake yi ma"ido Waleed ya zubawa Mami ya maimaita kalamar"zargi?"Mami tace "eh sosai ka san mutane da dama su na zargin duk soja malalaci ne to balle kai *TUZURU* wanda ya ƙi aure sam,to mi mutane za su yi tunani in ba na mutum na biyar mata ba ne a waje" Idon Waleed ne suka rikiɗa suka yi ja cikin raunatatar murya yace "Mami zargina kike da yin zina?ni Waleed ni zan kusanci macen banza?Mami..."sai kuma yayi shiru ya kasa furta komi saboda maganar Mami ta yi masa ɗaci. Kan shi Mami ta shafa tace "Waleed ɗina da ko mata bai cika kallo ba ta yaya zai yi fasiƙanci?ina baka misali ne saboda mutane suna saurin yanke hukunci ba tare da bincike ba musamman a irin ku uwanda suka jima babu aure shiyasa ni ke matsa ma kayi aure kafin akai da faɗar wata kalma marar kyau a kan ka" Kai kawai Waleed ya jinjina,dan sam ba zai iya yin magana ba wayar shi ce ta ɗau ruri ya fiddo ya duba Faruk ne "Mon général wani tashin hankali ne ya auku yanzu mai kusan shige da case ɗin da mu ka fara bincike watanni uku na baya,sai kuma yanzu ya sake faruwa duk da ban shaida ba abokiyar Nabeela ce ke gaya min malamin su ya so yiwa Nabeela FYAƊE (Haj Maryam Sakatare) sai dai Allah ya kuɓutar da ita babban tashin hankalin kuma a gaban ƙawarta ta wani mai mota ya sungumeta ya sakata a ciki duk da dai mu na zaton asibiti ne zai kai ta amman har yanzu bai kira mu ba"ido Waleed ya lumshe kafin ya motsa baki dakyar yace "ni ne ai motar ga kuma Nabeelar gidan mu akwai binciken da zan yi shiyasa ban kaita can ba,am sannan kar ka shaidawa kowa ka dai kwantarwa da Momy hankali zuwa dare ina shigowa"ya na gama faɗar haka ya kashe ba tare da jiran jin abinda Faruk zai ce ba. A'isha ce ta fito daga kitchen fuskarta duk fulawa ido ɗaya rufe ta na cewa "Mami duba ki ga abinda autar ki ta yi min ,sai in an buge ta kuma ki yi ta faɗa"kallo ɗaya Waleed yayi mata kafin ya haura sama,Mami kuwa haƙuri ta baiwa A'ishah ta na hararar Amal wacce fitowarta kenan daga kitchen ta na dariya. A can sama kuwa fuskarta ya ƙurawa ido ganin jan ya fara ragewa sai wani abu kamar birdi,numfashi ya ja ya kuma ƙare mata kallo yadda ta saka riga ɗamama kuma ta fito babu hijab ba tare da hakan ya dame ta ba sam. Shatin nipples ɗinta da idon sa yayi tozali da su ne ya sa shi saurin kawar da kai ya naji wani yarrr,toilet ya nufa ya yo wanka sannan ya fito ya na tsane jikin sa. So ya ke ya ƙara bincikar lafiyarta amman yanayin shigarta na haifar masa da kasa da wani mugun feeling,tsuki ya ja ƙasa-ƙasa haɗi da hararen ta ya na duban sket ɗinta na uniforme ɗin makaranta yadda ya tattare wajejen ciyoyin ta duk ya fitar da halittarta ta ɗiya mace ga tudun marar ta nan shi ma ya fita daban kasancewar ba ta da tumbi. Haushi ne ya kama sa da ya tuna Allah kaɗai ya san iya adadin Mazan da suka kalleta a yau kaɗai banda sauran ranaku dan kuwa Nabeela ma'abociyar kwalliya ce da son gayu shiyasa ba su haɗa hanya da hijab tsakaninta da shi sallah ce. Goshinta ya dungure ya na sake hararta wacce kusan a wofi ne tunda ita barci ta ke "mi zai hana yayi ƙoƙarin kusantar ki kin wani fito tsirara sai kace ƴar tsana"yayi maganar a fili tare da ɗaukar ta hoto. Jin muryar sa yasa Nabeela farka cike da furgici ta na suratai "wayyo dan Allah Mr ka bar ni kar ka cutar da ni"ganin sai nanata LAFAZI (Miss flower)guda ta ke yasa shi fara yi mata video ai bai kai ga idawa ba tayi wani yunƙuri ta tashi zaune ido rufe daidai nan kuwa masu nepa suka ɗauke huta cikin tsoro ta buɗe idonta ta na ganin duhu ta fara lalube ba ta kai hannunta ko ina ba sai kan cinyar Général aka yi rashin sa'a sandar girman da ta fara tashi na kusa,ihu ta runtuma ta na kuma sake damƙe abun da taji a hannunta wanda ya sa Waleed sakin numfashi tare da ƴar ƙara kadan. Da sauri ya kai hannunsa kan nata yace "Nabee..."sai kuma yayi shiru saboda muryar shi da ta ɗan shaƙe,Nabeela kuwa jin muryar sa ya sa ta saurin sakin sandar ta na mai faɗawa jikin sa ta fashe da kuka ta na cewa "mon général ?"hannunsa ya kai bayanta ya fara bubugawa ya na sauke numfashi dan sam babu bakin rarrashinta. Zuwa can kuma barci ya ɗauke ta,cireta yayi daga jikin sa ya shimfiɗar da ita. Toilet ya kuma shiga ya na mai kunna fitilar wayar shi,gajeren wandon ya cire ya haska sosai yaji tsoron ganin yadda abar tayi ja ga shi kuma duk ya ɓata wandon. Bai fitar da abinda ke wajabta wanka ba,amman kaiwa sai yayi wankan tsarkin.Ko da ya fito har an maido huta,shiryawa yayi cikin riga da wando jeans ya fita zuwa masallaci domin tuni an fara kiraye-kirayen sallah magrib. Da ido Mami ke kallon sa ya na fita ta nufi part ɗin sa dan sam zuciyarta ta ƙi nutsuwa kaɗaitar mace da namiji waje guda namijin ma *TUZURU* . Kallon tsaf ta yiwa Nabeela ba ta ga alamar abun zargi ba,ajiyar zuciya ta sauke saboda lokacin da ta ji ihunta sam hankalinta bai kwanta ba sai kuma ta ga Waleed ya fito fes alamar yayi wanka😹 Fitowa tayi ta koma ɗakinta tayi sallah ita ma kafin ta fito falo. Waleed na dawowa daga masjid ya kira Faruk babu jimawa ya zo,cike da tausayi ya ke kallon ƙanwar ta sa kafin ya dubi Waleed yace "yanzu ya ne za'a yi?"sai da ya rufe system yace "ita abokiyar Nabeelar na ke son gani akwai tambayoyin da zan yi mata ,sannan ya kamata a nemo likitan ƙwaƙwalwa ya duba min Nabeela kamar abun ya fara zame mata physichique ne"ya ida maganar a raunace wanda hakan yasa Faruk kafe sa da ido karon farko kenan da ya taɓa ganin ogan sa cikin yanayin rauni. Ajiyar zuciya Faruk ya sauke yace "in shaa Allah,yanzu ita Nabeelar nan za'a barin ta?"Waleed yace "a'a hôpital za mu kai yanzu doli a duba kwanyarta ni sam ban samu nutsuwa da wannan yanayin na ta"ya na maganar ne tare da satar kallonta kafin ya miƙe tsaye ya buɗe drower ya fito da wata rigar sanyi,kanta ya tallabo da hannu ɗaya ya saka mata rigar sannan ya cirata sama ta miƙe tsaye amman idonta a rufe "Beelaaa,Beelaaa"ya rinƙa faɗa ya na bubuga kumatun ta luuu tayi ta ida faɗawa jikin sa "ka gani ko?har yanzu ta ƙi tashi"ya faɗa ya na mai saɓata da kafaɗa ya nufi waje Faruk na take masa baya. Mami da Su Amal duk suka miƙe su na kallon ikon Allah,cikin motar shi ya sakata ba tare da ya jira Faruk wanda ke yiwa Mami bayani ya fita a guje bai zarce ko ina ba sai babbar asibiti ta Maradi... ***GHANA Cike da zallar haɗama irin ta *TUZURU* ya ke romance ɗin ta,Fannah kuwa an yi tsit duk an laushi sai aikin lumshe ido da sake ƙanƙame Abbas ta ke. Karon farko a rayuwar sa da ya taɓa ganin sandar girman sa a miƙe,cike da ƙwarin gwiwa na jin shi ma ashe namiji ne ya tunkari masarautar ma'aurata sai dai ko kafin ya yi yunƙurin shigarta abar ta kwanta lagaf doli ya ja ya kwanta ya na mai rungume Fannah..... Jikar Rabo ce 😎 [20/12 à 13:28] Mrs SADAUKI 💫: *TUZURU*🙊 ```Love and romantic story``` ```MRS SADAUKI 💫✍🏻``` ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️* _______________________ Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp OR Call 08066268951* *PAGE 9-10* Yunƙurawa tayi za ta tashi Abbas yayi saurin riƙota ya na kuma ƙara sakata ƙirjinsa,bayanta ya fara shafawa Fannah tayi luf ta na jin wata irin kunya. Ɗan zameta yayi daga ƙirjinsa ya na mai kai kansa tsakiyar dukiyar Fulaninta,wani irin abu ya ke ji ya na taso masa sam bai taɓa tunanin haka rayuwar aure ke da daɗi ba sai yau. Hannunsa ya kai gun da ya ke ji duk duniya babu abinda ya kai su daɗin taɓawa,Fannah ta ja numfashi tare da kai hannunta bisa na shi dan a yadda ya ke massaging su ji ta ke kamar za'a cire mata rai. Gemun shi ya fara goga mata a fuska kafin ya lalubi bakinta ya kamo halshenta ya na mashi shan minti,bayan sa ta ɗora tafukan hannuwanta duk biyun wanda sanyin saukar su ya sa Abbas jin wani abu cikin kwanyar sa bai san lokacin da ya ida hawa duka jikinta ba hakan da yayi shi ya baiwa erection ɗin sa dama gogar gabanta wanda anan take kuma ya erection ɗin ya kwanta,kasancewar Abbas ba'a hayyacin sa ya ke ba shiyasa sam bai lura da hakan ba. Nishi Fannah ta fara ta kuma ƙanƙamesa yayinda ta ke karɓar saƙon *TUZURU* wanda ya ke yi san cike da zalama da jin abinda ba'a saba ji ba. Tsawon minti talatin ya na abu ɗaya kafin ya mirgina gefe,tashi tayi zaune ta na kare ƙirjinta da hannu. Za ta sauka daga bed taji dishashiyar muryar sa ya na cewa "ina za ki?"cike da kunya tace "yunwa na ke ji"yace "ok ki dafa da ni akwai komi na buƙata da na shigo da su "ba ta ce komi ba ta jawo hijab ta saka kafin ta wuce toilet wanka tayi sannan ta ɗora masu jalof ɗin taliya tare da kifin gwangwani. Ta na gamawa ta nufi ɗaki dan shaidawa Abbas,sunne kai tayi ganin ya na nan kwance yadda ta bar sa ya na wasa da sandar girman sa.Ganinta ya sa shi saurin tasowa "babyna mu ɗan ƙara yin romance sai mu ci abincin"bai jira cewarta ba ya cire hijab ɗin jikinta zanen da tayi ɗaurin ƙirji ya warware ya jawota ya fara komi a zafafe har sai ya samu nutsuwa sannan ya barta. Wanka suka shiga inda ya tsare Fannah akan tayi wankan tsarki ya gani,ba ta ko iya ba sai da ya koya mata. Riga da sket na atamfa ta saka yayinda Abbas yayi zaman sa daga shi sai gajeren wando sai kace tsohon kwarto😹 Abincin suka ci cikin plate guda, Fannah kuwa sai mamakin Abbas ta ke ta na kuma yin tunanin zuci "oh ashe haka auren ya ke da daɗi?amman ko mi ya hana Abbas aure bayan kuma ya na son abun?"murmurshi ta saki ba tare da ta sani ba ta na dariyar Abbas ɗin yadda ya sauko cikin ruwan sanyi..... ***MARADI Cike da ƙwarewa Dr ke duba Nabeela yayinda Waleed ya kasa ya tsare ya ƙi gusawa har sai da Dr ya gama komi yayi mata wata allura,sai da ya cika wasu takardu sannan ya dubi Waleed yace "général a gaskiya sai a hankali dan kuwa ta shaƙi hodar sauƙinta dai ba ta sha ta ba"Waleed yace "ka na nufin kwanyarta ta taɓu?"kai Dr ya girgiza yace "a'a sai dai da wuya in za ta iya cire abun ga rai dan ba ƙaramin firgita tayi ba,sannan ya kamata a kula da ita sosai ta yadda ba za tayi kaɗaici ba balle har ta tuna da abun"numfashi Waleed ya furzar yace "shi kuma wannan barcin?" "Yanzu za ta tashi da zarar ta ji ta cikin ruwan sanyi,jira ni za'a haɗa ruwan cikin bawo sai ka saka ta"kai kawai Waleed ya jinjina ya maida duban sa ga fuskarta. "Kamar ina sonta kamar ina tausayinta"ya faɗa a zuci,babu jimawa Dr ya shigo yace "yauwa ɗaukota"da "ok"ya amsa kafin ya ɗauke ta cak ya fita da ita zuwa inda Dr yayi mashi iso. Ƙaton baignoire ne(bawon wanka)cike da ruwan sanyi har da ƙuraƙusan ƙanƙara,sai da rumtse ido sannan ya saka ta ciki. Kamar wani kifi haka ta fara wutsilniya kafin Dr yace "sakarta ta yadda kanta zai lotsa cikin ruwan"da sauri Waleed wanda ke tallabe da kan Nabeela ya kalli Dr,kawar da kai Dr yayi ya jin wani haushin yadda Waleed ke tattalinta kamar ƙwai. A hankali ya zame hannunsa daga ƙasan wuyanta,kanta yayi ƙasa kafin ruwa su rufe fuskarta.Wani irin cirowa tayi ta na sauke numfashi tare da fitar da wani huci mai zafi,ƙuri Waleed yayi mata ita ɗin ma shi ta ke kallo bisanin ta fara rawa sanyi sai kuma atishawa mai game da haɓo,nan ɓaƙin jini ya shiga fitowa ta hancinta. Murmushi Dr yayi ya na cewa "alhamdullah on a réussir"jin lafazin Dr ya ɗan kwantar da hankalin Waleed ya shiga wanke mata jinin.Fitar Dr yayi ya baiwa su Mami damar shiga,taimaka mata yayi ta fito daga cikin ruwan sannan ya fita shi da Faruk dan ba ta damar canza kayan da Mami ta kawo. Kamar wata marainiya haka ta zama so silencieuse,Dr ya sake dubata kafin su ɗunguma zuwa gidan su Faruk. Momy tuni ido sun yi yaushi saboda kuka,Nabeel ma ba laifi an ɗan taɓa. "Ikon Allah"Faruk ya faɗa a bayyane ganin Nabeela ta shige jikin Waleed sai wani riƙe muscule ɗin sa ta ke,can ƙasan maƙoshi ya furta "kije gun Momy ta duba ki"kai ta girgiza ta na jin zuciyar ta na dokawa da ƙarfi ta na kuma tuna shawarar da ƙawarta Balkis ta bata na kawai ta shaidawa Waleed ta na son shi in kuma ba ta iya furtawa to ta shaida masa ta hanyar shigewa jikin sa. "Allah dai ya ƙara tsarewa ai shikenan babu abinda za'a ce sai alhamdullah tunda bai cimma burin sa ba"cewar Mami ta na mai miƙewa tsaye ta na kallon Waleed wanda kallo ɗaya za ka yi masa ka gane duk a takure ya ke cike da kunya. "Tashi na kai ki ɗakin ki ni wucewa zan yi"ya faɗa ya na mai miƙar da Nabeela tsaye ganin sam ba ta da niyyar sakin sa,babu muso ta bi shi sai da suka shiga ɗakin ya turniƙe fuska ya dawo sak général Waleed ɗin shi yace "ke ki nutsu ban son iskanci sai wani naniƙe ni kike a gaban mutane salon ki sa Mami ta tada min ƙayar baya,sannan kuma wannan ƴan banzan rigunan da kike sawa ɗamami in na sake ganin ki da su sai na saɓa maki kuma daga yau kar na kuma ganin ki babu hijabi ko kuwa cikin gida ne stupide girl kawai"tunda ya fara magana ta kafe sa da ido ta na kallo ko ƙyaftawa ba ta yi,ƙasan zuciyar ta kau fal farin ciki saboda wanda kake so kawai kake kishi dungure mata goshi da yayi ya maidota cikin nutsuwarta kawai sai ta turo baki "kin wani tsare ni da wasu ido naki kamar na fara,in kika sake turo min wannan bakin mai kama da na tsuntsu sai na cire sa"ya na gama faɗa ya harareta tare da fita waje sai wani ƙara shan mur ya ke. Sallama yayi masu Faruk ya rako sa zuwa mota inda Mami ke tsaye ta na jiran sa.Tunda suka kamo hanya ya lura Mami na satar kallon sa,kasa daurewa yayi ya furta "Mami"a shagwaɓe, murmurshi tayi tace "uhum ɗan Maman ?"murmushi mai sauti ya saki ya shafi sajen sa yace "na ga ki na ta kallona ko nayi kyau ne?" Mami tace "um sosai tayi maka kyau a matsayin mata wlh koko dan ita ma tuzuruwa ce"dariya Waleed ya shiga ƙyarƙyatawa kafin yace "kai Mami duka-duka 23 zuwa 24 years ne gare ta fah"Mami ta ja baki tace "uhum shine kake kare ta"shiru yayi bai ƙara cewa komi ba har suka iso gida. Tun kafin su ƙaraso kukan Auta Amal ya tarbe su,A'isha ce ta danneta sai kishi ta ke kamar Allah ya aiko ta. Ba tare da tunani ba ko kuma tambayar ba'asi Mami ta ciro rallonge ta shiga zabgar A'isha ,gefe ta koma ta na mai cigaba da kuka yayinda Mami ke labtar A'isha. Waleed ya riƙe rallonge ɗin ya na cewa "haba Mami ko tambayar mi ya haɗa su ba kiyi?" Cikin kuka A'isha tace "wayata ta saka a cikin ruwa wai sai ta yi experience in itel ta na da ƙarko kamar iphone"kallon Amal Waleed yayi da sauri tayi baya ta laɓe bayan Mami ta na matsar ƙwalla ita ma Mami ta wani sha kunu a doli ba'a taɓa autar ta😼 Ɗaki Waleed ya wuce ya na tunanin matakin da zai ɗauka a kan Amal dan kuwa alamu sun fara nuna sangarcewa za ta yi. Toilet ya shiga,ɗan ƙaramin tsaki yaja a zuci yace "ta wani ƙwaƙume ni ba doli na ɓata jikina ba"ya faɗi haka ganin liquide ɗin da ya fara ɓata mashi wando. Wanka yayi ya ɗauro alwala yayi Sallah isha'i,bayan ya salamce ya ɗaga hannun sa sama ya na cewa "ya Allah ni bawan ka,kai ka hallice ni,ka raine ni tun ina ciki har na girma, Allah ka bani ni'imomi da duk ɗan Adam ya ke buƙata,ka bani hankali,idon duba,kunnuwan ji,ina tafiya,ka bani lafiya babbar ni'imar kuma ka sa na zamanto Muslimi Ya Ubangijina ina godiya da wannan manyan ni'imomin"tsayawa yayi kafin ya cigaba da cewa "Allah nayi imani kai ne mamalakin komi ,kai ke bada ni'ima kai ke ƙwacewa,Ya Allah ina tawasli da sunayen ka kyawawa wanda ka ambata da wanda kuma ka barwa kan ka sani Allah ka cika min burina na alkhairi da wanda na sani dan wanda ban sani ba,ya Allah ka bani ikon yin aure da mace tagari mafi alkhairi gare ni...." *Free page ya kusa ƙarewa* *Ga masu son fara payement za ku turo 200₦ ta wannan account ɗin* 3184721842 Bala Maryam Mikailu First bank Sai ki turo shaidar biya ta wannan number +22795045822 Ƴan Niger kuma carte airtel za ku turo ta numéro na +22795045822 Jikar Rabo ce 😎 [21/12 à 12:46] Mrs SADAUKI 💫: *TUZURU*🙊 ```Love and romantic story``` ```MRS SADAUKI 💫✍🏻``` ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️* _______________________ Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp OR Call 08066268951* *PAGE 11-12* Zama Waleed ya gyara ya na duban Balkis ƙawar Nabeela wacce ke bayanin yadda abun ya faru kamar haka "cewa yayi ya na sonta shine tace ta yaya malami zai so ɗaliba ita sam ba ta yarda ba,to daga baya sai ya nuna zai rinƙa bata maki kullum 20/20 to shine fah ta yarda har suke text wani sa'in kuma ya na kiran ta to shine daga ƙarshe yace zai rinƙa yi mata exercice ta yadda za ta gane sosai ko an tafi examen ba za ta samu matsala ba shine fah yau mu ka shirya ni da ita mu ka tafi school to sai ni na tsaya shan ruwa pampo ita kuma ta wuce classe ɗin da mu ka gani a buɗe tun zuwan mu.Ni kuwa ina gama shan ruwa na lalaɓa ta baya da nufin yi masu hoto a tare dan kawai na rinƙa tsokanar Nabeela dan na san ba ta son Mr Omar to kawai sai na ga ta na kiciniyar ƙwatar kanta shi kuwa sai,sai..."sai kuma ta ƙyale ta na yin ƙasa da kai. "Sai mi ?"Faruk ya tambaya dan kuwa ya lura Waleed ba zai iya cewa wani abu ba a yanzu saboda ɓacin ran da ya bayyana ƙarara kan fuskar shi. "Sai ya sa hannun shi cikin rigarta ya na taɓa ta"Balkis ta faɗa ta na sunne kai dan kunya shi kuwa rumtse ido yayi ya na jin wata azaba kamar garwashin wuta na taso mashi a zuciya. "To bayan nan bai yi mata komi ba?"Faruk ya sake tambaya ,kai Bakis ta girgiza tace "da ya ga za ta ƙwace kanta ne ya fiddo wani mouchoir (ƙyalle)daga aljihunsa ya kai ga hancinta to shine fah ita ta kai masa halbi ga gaban sa ya saketa ita kuma ta fito a firgice ta na gudu ba tare da taji kiran sunanta da na ke ba,ko da na kusa kawowa inda ta ke sai na ga wannan cewa da Waleed ya sakata a mota"ajiyar zuciya Faruk ya sauke yace "ok tashi mu tafi na mayar da ke gida"ta miƙe tsaye tare da fita, Faruk ya dubi Waleed yace "ya kake gani mu tafi da ita can makarantar kamo shi malamin ko kuwa?"kai Waleed ya kawar kafin yace "babu buƙatar hakan tunda ta faɗi sunan shi da matière ɗin da ya ke koyawa wannan ma ya isa" da "ok"kawai Faruk ya amsa ya fita. Tawagar sojoji ce ta ratsa cikin harabar makarantar sai jiniya ke tashi kai kace yaƙin duniya ne za'a yi. Direct administration suka nufa, Faruk ya shaida ma Directeur sunan Mr ɗin da suka zo nema ba tare da ɓata lokaci ba kuwa Directeur yayi masu iso har izuwa classe ɗin da Mr Omar ke bada cours. Gaban sa ne ya faɗi ras ganin sojoji ba ko ƴan sanda ba,babu ɓata lokaci soja biyu suka tisa ƙeyarsa zuwa mota nan fa ɗalibai aka fara cecekuce tuni ƴan matan sa uwanda ya ke baiwa note kyauta suka fara hasaso ƙila wata ya ɓata asirin sa ya tonu. Waleed Karon farko a rayuwar sa da ya kunna sigari ya na sha,sam zuciyarsa da ƙwaƙwalwar sa sun ƙi aminta ko in ce sun ƙi karɓar wannan kayan takaicin na taɓa dukiyar Fulanin Nabeela da Mr Omar yayi. Tsabar baƙin ciki har wani ƙoto wuyan shi ya ke,sigari kawai ya ke sha amman sam ya ƙi jin sassaucin da mutane ke faɗa na sigari ta na kawar da souci . Cike da mamaki Faruk ke kallon sa,wai yau général ne ke shan sigari alhalin kullum cikin yi masa faɗa ya ke akan ya bari saboda ta na taɓa lafiyar mutum. Da sauri ya ƙarasa tare da riƙe hannun Waleed wanda zai kunna sigari a ƙalla tafi ta goma tunda ga toton ta nan birjit a gaban sa,ɗago jajayen idon sa yayi ya watsawa Faruk su "muƙuttt"Faruk ya haɗiye yawu baki na rawa yace "ga fah shi can tun ɗazu mun zo da shi"jin an ambaci maƙiyin sa ya sa shi miƙewa tare da yar da karan sigarin ya fara takawa cikin izza na jaruman maza. Ɗakin horo ya shiga,bakin ƙofa ya tsaya ya na ƙarewa Mr Omar kallo wanda ba zai wuce shekaru talatin zuwa da biyar ba,dogo ne ɗan gaye mai kyau da saje amman mumunan aƙidarsa ta zubar da ƙimar sa. Ganin Waleed a tsaye kaɗe ya saukarwa da Mr Omar faɗuwar gaba har bai san lokacin da fitsari ya kubce masa cikin gajeren wandon da aka bar shi da shi kawai ba. Ƙanƙance ido Waleed yayi ya na kuma sake kallon sa da kyau,Faruk ya shigo shi da wasu soja biyu sai da suka sarawa Waleed kafin su ƙame waje ɗaya. "Ku ida tuɓe shi sannan ku kai shi tsakiyar fili ku mashi wanka ruwa bi ma'ana na ruwan sanyi da na zafi😹 ku tattaro min duk sojawan da ke cikin compagnie ɗin nan maza da mata kowa ya fito"Waleed na gama faɗar haka ya juya. Cikin minti da bai wuci goma ba kuwa duk sojawan suka fito suka tsaya yayinda Mr Omar ke tsaye zirrr haihuwar uwar sa sai ruwan zafi ake zuba masa kamar mai jego. Banda murmurshi babu abinda ta ke ta na kuma kallon fuskar Waleed wacce ta ke a murtuƙe kamar tsohon kashi. "Maryam yau mutumen na ki babu dama"cewar Munat,Maryam ta waigo ta kalleta tace "ni fah ya fi min kyau a haka saboda kin san na fi son namiji mai izza"Munat ta taɓe baki tace "ai izzar ta sa ce kuma ta hana ki zuwa ki shaida masa ki na son sa"Maryam ta murmusa tace "kwantar da hankalin ki ina daf da na faɗa un bon moment kawai na ke jira" "kamar yaushe kenan?"Munat ta sake tambayar ta "kin san na fara yi masa gyaran office to ta wannan hanyar zan samu na isar da saƙo na,jiya na aje masa flower mai kyau tsakiyar table gobe ma zan canza wata ne" Dukan wasa Munat ta kaiwa Maryam tace "shegiya ƙawata ashe ke ma kin gano laggon sa na son flower ?"Maryam ta harareta tace "ke kika gano haka balle ni da ke mutuwar son shi"nan dai suka cigaba da hirar su sam ba su damu da azabar da ake ganawa Mr Omar ba dan kuwa ba baƙon abu ba ne wajen su. Cikin takun ƙassaita ya fara takowa izuwa inda Mr Omar ya ke wanda tuni ya canza kala "mi ta yi maka da kake ƙoƙarin yi mata fyaɗe?"Waleed ya tambaya da muryar sa mai kama da ta kumurcin zaki,kasa amsawa Mr Omar yayi sai kawai Waleed ya bada umarnin azuba masa ruwan sanyi. Wani uban ihu ya zunduma ya na ƙara,tamkar yadda ake tulɓe kaza haka Waleed ya kama sandar girman Mr Omar ya kwashe fatar sama daidai lokacin ya suma tsabar azaba. Cabinet ɗin compagnie aka kai sa aka fara bashi taimako,fatar jikin sa duk tayi luhuluhu. Faruk kuwa sosai ya girgiza da hukuncin da Waleed ɗin ya ɗauka wanda har ya kasa yin shiru yace "mon général sai na ga kamar hukuncin yayi tsauri dayawa tunda dai bai kai ga yi mata fyaɗen ba" "Sai kuma aka ce maka bai taɓa yi ba a kanta ne zai fara ko?"kai Faruk ya girgiza Waleed ya cigaba da cewa"ina son ayi mashi azabar da zai sa ya ba mu informations ɗin abinda ba mu tambaye shi ba ma,dayawan students an yi masu fyaɗe wasun su ma an haukatar da su wasu kuma an kashe su gudun tonon asiri,an kaiwa ƴan sanda case sun yi shiru ba tare da ɗaukar mataki ba ,babban baƙin ciki kuma hodar da suke amfani da ita mai taken manta uwar ka in an shaƙawa mutum ita shikenan hankalin sa zai guje sai abinda aka ce yayi zai yi in kuma tayi ƙarfi dayawa ta taɓawa mutum kwanya"ya ida maganar ya na furzar da huci. Knowking aka yi Faruq ya dubi ƙofa yace "Yes"da rangwaɗa ta shigo office ɗin ta na wani karairaya ta aje coffe shayi ta na mai sara masu ,kawar da kai Waleed yayi Faruk ya jinjina mata kai. Cike da jin haushi Maryam ta fita,Faruk ya murmusa ya na shirin magana Waleed ya ɗaga masa hannu tare da zirar makulin mota ya fita. Direct gidan su Faruk ya nufa,a falo ya tarar da su Nabeela na kwance bisa cinyar Momy. Cike da girmamawa suke gaisawa da Momy,ya na mai tambayar mai jiki Momy tace "ta warke ai sai dai abinda ba'a rasa ba"Waleed yace "masha Allah"ya na mai yiwa Nabeela kallon ƙasan ido sarai ya san ba barci ta ke ba lura da yadda ta ke turo baki. A zuci yace "haba yarinya za ki san wa kike turowa wannan tsuntsun bakin na ki zan kama ki ne"a fili kuwa yace "Momy zan wuce dama na zo ne na duba jikinta tare da yi mata tambayoyi a tasheta sai ta same ni a waje"ya na gama faɗar haka ya miƙe Momy kuwa murmurshi kawai tayi. Ya na fita Nabeela ta tashi zaune ta na sauke ajiyar zuciya kafin ta turo baki "wlh takura min ne kawai zai yi"ta faɗa ta na saka hijab ɗin momy. Tsaye ya ke ƙarƙashin innuwar lemu ya kafe ƙofar fitowar da ido,kawar da kai gefe yayi ganin shatin nipples ɗin ta sun fito raɗe-raɗe ta saman hijab ɗin da ya liƙe mata a jiki. Har ta kusa ƙarasawa kusa da shi ta nufi bayan ɗaki ta ɗauko kujerun roba biyu,"ina kwana?"ta faɗa ta na mai aza masa kujerar shi kallon yaushe kika raina ni ya ke yi mata. Fuska ta shagwaɓe tace "mon général gaishe ka fah nayi"murmushi ya saki ba tare da ya shirya ba,ƙadangare ya faɗo daga saman iccen ya dira bisa kan Nabeela.... [21/12 à 15:05] Mrs SADAUKI 💫: *TUZURU*🙊 ```Love and romantic story``` ```MRS SADAUKI 💫✍🏻``` ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️* _______________________ Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp OR Call 08066268951* *PAGE 13-14* Ihun da tayi gami da tsalle yasa ƙadangaren faɗuwa,sai kuma yayi cikinta ta ruga nan suka shiga ƴar tsere Nabeela sai kuka ta ke cincin ƙarfinta.Mi Waleed zai yi in ba dariya ba,kujera ya ja ya zauna ya na kallonta a gun da tayi tsaye ta na goge hawaye da hijabi tuni ƙadangaren kuma ya haye katanga ya gudu. "In kin gama kukan sai ki zo matsoraciya"Waleed ya faɗa ya na ɗaga murya yadda za taji saboda tayi ɗan nisa da shi,ta na tafe ta na shafar ido kamar tsohuwar kuturwa ta ƙaraso gun shi ta ja ta tsaya. Ɗago kai yayi ya kalleta kafin ya mayar da shi ya na latsa wayar hannun sa,gajiya tayi da tsayuwar ta zauna kan kujera.Ba tare da ya ɗago ba yace "na zata ai ɗaukar sojojin bana har da ke a tsarin"baki sake ta ke kallon shi a zuci tace "amman mutumen nan bai da mutumci yanzu ko jajanta min ba zai yi ba?"ta tsuke fuska tamau irin ka ji haushi. "Général Waleed ya kamata ka kama kan ka wannan ƴar ƙwailar yarinyar na son raina ka kawai dan ta gani ka sake mata fuska kwana biyu"Waleed ya baiwa kan sa shawara a zuci lokacin da ya karanci Nabeela kamar raini na son shiga tsakaninsu ne. "Keee!"ya daka mata tsawar da ta sa ta zabura kaɗan,gabanta ne ya faɗi a take tsoro ya bayyana kan fuskar ta,Waleed ya cigaba da cewa "ni sa'ar ki ne da za ki aza kujera ta na kallon gefe?"kai ta shiga girgizawa da ƙarfi kafin ta gyara zaman kujerar ta na mai fuskantar shi kai sunkuye. "Tun yaushe ne kika fara kula Mr Omar?da ina da ina kuka taɓa haɗuwa kafin kuje makaranta?"idonta ne ya ciko da ƙwalla saboda abinda tunaninta ya bata Waleed na zargin ta ne,kai ta girgiza tace "ka tambayi Balkis ta san komi dan ita ke bani shawara,wlh tallahi babu inda mu ka taɓa zuwa kuma duk text ɗin da mu kayi da shi suna nan ban goge ko ɗaya ba "ta ƙarashe zancen ta na mai fashewa da kuka. Murya a dake yace "je ki ɗauko min wayar na gani"jiki na rawa ta miƙe saura kaɗan ma ta faɗi ƙasa,yadda jikinta ke motsawa yasa shi furzar da huci a fili yace "dan iskanci babu hijab ta ke yawo to a da hijab ɗin ma ya aka ƙara dubi yadda ta ke rausaya kamar ceɗiya,mtws in ma dai da gayya kike motsa jikin zan kama ki ne "yayi ƙyaci tare da harar hanyar da ta wuce ta shiga ɗaki😹 Babu jimawa ta dawo,karɓa yayi ya fara karantawa daki-daki rabin text ɗin duk gaisuwa ce in an fidda ɗaya wanda ya tambaye ta ko ta na fitar dare ? kuma sai ya kasance shine na ƙarshe ba tayi kuma reply ba. "Kin taɓa fitar dare?"Waleed ya jefo mata tambaya ta ɗago ido ta na kallon shi "ki na fitar dare?da ya tambaye ki miyasa ba ki bashi amsa ba koko goge sauran text ɗin kika yi?"nan ma kai ta girgiza tace "ban maida ba dan ban gane mi ya ke nufi ba kawai sai na shiga harakar gabana sai zuwa dare ya kira ni" "Yace maki mi?"Waleed ya tambaya cikin tsare gira "sake tambayata ne yayi akan tambayar nace ban gane ba shine yace ya na nufin wai gidan rawa club ko boîte" "Wai ne kenan?"ya tambaya ta bashi amsa da "eh mana tunda ban taɓa zuwa ba kuma ba za'a barina na je can ba" "Au kenan ki na sha'awar zuwa?"kai ta girgiza,yace "a'a ki na son zuwa tunda har kika yi ƙorafin ba za'a bar ki ba ne tashi ki ban waje stupide"ya daka mata tsawa «A DUK LOKACIN DA YAYI MAKI WANI ABU NA ALAMAR KIJI TSORON SHI TO KE KAR KI NUNA KINJI TSORON,A'A FIRGITA ZA KIYI KI FAƊA JIKIN SA»huɗubar Balkis😹cike da iya shege duk ta firgice ta faɗa jikinsa ta na kuka,baya suka yi suka faɗi😂Waleed ke ƙasa ita kuma sama kujerar robar kuwa tuni ta kare saboda nauyin lukutaye biyu🤣🤣 Ɗare-ɗare Nabeela ta yi bisa ƙirjin Waleed zuciyarta na dukan tara-tara saboda taji lokacin da kan shi ya bugi ƙasa ƙummm,so ta ke ta yunƙura ta tashi amman babu dama saboda hakan ba za ta faru ba doli sai tayi zaune. Waleed kuwa ba zafin faɗuwar ya ke masa ciwo ba a'a tabbacin yau da ciwon mara zai kwana saboda ya san babu shakka tunanin moment ɗin ba zai fita daga kwanyar sa ba ga taushin dukiyar Fulaninta da ya ke ji ƙarin daɗa kuma yunƙurin da ta ke na tashi sai ta cira sai kuma ta ƙara manna masa na shanunta. Ganin kwanci bai yi yasa ta daure ta zauna daram bisa cikin sa🤣da sauri ya rumtse ido ita kuwa tayi azamar miƙewa ta bi ta kan shi ta wuce tare da rugawa a guje ta nufi ɗaki. Duk da idon shi na rufe bai hana sa sanin ta kan shi ta wuce ba saboda ƙamshin miskin pant ɗin ta da ya bugi hancin sa,wanda kuma al'adar Nabeela ce saka miski a kullum in za ta saka pant. Wuntsilawa yayi ya tashi ya kakaɓe tenue shi ya ɗauki wayoyin su da suka faɗi ya nufi ƙofar fita ba tare da ya yiwa Momy sallama ba,dama motar shi a waje ya barta, direct gidan su ya nufa. Mami na ganin sa ta shiga tambayar lafiya mi ya samu tenue ɗin ko wasar ƙasa yayi,bai bata amsa ba ya wuce part ɗin sa. ****GHANA Yau Fannah ta cika sati biyu cif da auren Abbas a kanta wanda yanzu wata irin shaƙuwa ta shiga tsakaninsu saboda rabin rayuwar ma'aurata da suke gudanarwa duk dare na Allah. A tsanake ta ke yin komi ganin goshin magrib ya gabato,so ta ke ta shiga tayi wanka amman shinkafar da ta ke dafawa har yanzu ta ƙi tsanewa.Gajiya tayi da jiran ta tsane ta shige toilet ta fara wanka kamar ba gobe,duk wani lungu da saƙo na jikinta ta ke bi ta na wankewa murmurshi kan fuskar ta tuna nan da ƴan awani za su kasance da abokin rayuwarta. Ana kiran sallah magrib Abbas ya shigo gidan,da sauri ya paker babur ɗin sa ya nufi madafar gas ɗin ya kashe ya buɗe tukunyar shinkafar da ta ƙone sarai tayi baƙi. Kai ya girgiza ya na jinjina ƙurciya irin ta Fannah,ƴar ƙaramar tukunyar ya buɗe wacce tayi miyar kifi sai ƙamshi ta ke. Toilet ɗin waje ya shiga sannan ya fito yayi alwala ya tafi masjid,ko da ya dawo hannunsa riƙe da ledar burodi.Da sallama ya shiga amman ba ta amsa ba alamu sun nuna sallah ta ke,kan table ya aje ledar ya wuce bedroom a tsaye ya tarar da ita bakin drower ta na duba kayan da za ta saka. Huging nata yayi ta baya ya kwantar da haɓar shi bisa wuyanta,a shagwaɓe tace "Allah ka ban tsoro"ya janye kan shi ya zagaye ƙugunta yace "tsoro kuma baby?daman bayan dorina ta akwai abinda kike tsoro?"da sauri tace "dan Allah bari faɗi ina da alwala so na ke nayi sallah isha'i da ita"dariya yayi dan ya gane abinda ta ke nufi hakan yasa ya ɗauki towel ya fita. Sai da ta shirya tsaf cikin doguwar rigar lèche sannan ta tuna da shinkafar da ta bari kan gas,da gudu ta fito Abbas ya tare ta yace "ina zuwa?in dai shinkafa ce ta ƙone"waro ido tayi yace "Yes dan haka yau ke za ki maye gurbin abincin dare"kafaɗa ta maƙe saboda jiya da ya samu ya fara shigarta taji zafi kaɗan. "Wasa na ke yi maki fah ga burodi can na sawo sai mu ci da miyar,je ki zuba kafin na shirya"Abbas ya faɗa tare da sakinta ita kuwa ta fita ta juye miyar a kula sannan ta zuba masu wata a tray. Su na ci su na hira har Abbas yayi mata alƙawarin gobe zai saka mata antenne da kayan kallo ita kuwa sai murna ta ke,ana kiran sallah isha duk suka je suka yi alwala shi ya wuce masjid ita kuma tayi a gida. Bisa tapis ya tarar da ita ta na lazimi,kayan jikin sa ya rage ya hau bed ya na shafar ciki.Ta wutsiyar ido Fannah ke kallon sa,ita sam ba ta son su fara shafe-shafen nan da wuri haka kwanaki wata ƙawarta ta zo bayan isha'i ta tace ta tarar har sun rufe gida shi kuwa Abbas ya cika zanzana. "Baby ke fah na ke jira"ya faɗa ya na ɗan ɗago kai ya kalleta,miƙewa tayi tace "toh bari na canza kaya na saka na barci"Abbas yace "no da kin bar su ki zo kawai haka nan tunda ko kin sa sai na cire"Fannah na turo baki ta zo ta kashe hasken ɗakin sannan ta cire kayan jikinta,hauro gadon tayi Abbas ya jawota zuwa jikinsa ya ɗorata a saman ƙirjin sa.Kamar kullum shafar ta kawai ya ke ita kuwa ba ta yin komi sai ɗaukar darasi😹 ta na jin ya fara nufar can ta buɗa baki kamar za tayi kuka tace "ina jin tsoro" "a hankali zan yi"ya faɗa ya na mai fara gogarta luf sandar girman ta kwanta ta fara barci🤒 *Mai son cigaba zai turo 200 cakal ta wannan account ɗin* 3184721842 Bala Maryam Mikailu First bank Sai a turo da shaidar biya ta wannan number +22795045822 *Dan Allah ga detail nan na bada kawai ki tura ki turo da shaida ina dubawa zan saka ki paid group*👏🏻 Ƴan Niger za ku turo carte ɗin airtel ta 300f ku kankare ku ɗauki hoto ku turo ta +22795045822 Jikar Rabo ce 😎 [22/12 à 08:17] Mrs SADAUKI 💫: *TUZURU*🙊 ```Love and romantic story``` ```MRS SADAUKI 💫✍🏻``` ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️* _______________________ Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp OR Call 08066268951* *PAGE 15-16* "Innalillahi wa'inna iley raji'un"Abbas ya furta ya na mai kama abar sa,tabbas ta kwanta kuma ba ta tashi yin haka ba sai da ya zo zai kusanci Fannah kamar kullum. Jawota yayi jikinsa ya manna bakin sa kan na shanunta ya kama ɗaya saboda babu abinda ya ke saurin bashi erection tamkar ƙirjin ta. Sumar kansa ta fara shafawa wanda ba ƙaramin taimakawa Abbas yayi ba,karon farko kenan tun auren su da Fannah ta taɓa kai hannu ga jikin sa lokacin keɓewar su. Cire bakinsa yayi daga nipple ɗin ta ya mayar da shi ga lips ɗin ta,shan alewa ya fara yiwa laɓanta ita kuwa sai ƙasa da bisa ƙirjinta ke yi saboda yadda saƙon sa ke ratsa ɓargon ta. Cikin ƙanƙanan lokaci suka fita hayyacin su,bananar Abbas ta kuma miƙewa cike da son tabbatarwa ya gyarawa Fannah kwanci ya shiga tsakiyar cinyoyin ta,ya na aza kan bananar damshin gun kawai yaji abar ta kwanta luf ta fara barci😹da mugun tsoro ya tashi zaune tare da kai hannu ya kunna hasken ɗakin. Murzata ya kuma yi ya na kallo sai ya ga kamar ta ɗan ƙanƙance ta rage girma,"na shiga uku ni Abbas "ya furta da ɗan ƙarfi wanda yasa Fannah saurin tashi zaune ta ƙurawa masu ido da shi da mai sharar barci😆 *Shin mi ke faruwa ne?mi ke damun Abbas?ko akwai buƙatar ya ga likita ne?*😰 ***MARADI Ya na fitowa daga wanka ya haye gado, wayar ta ya jawo ya fara kallon hotunanta uwanda suka so haukata shi.Lumshe ido yayi ya sake buɗe su ya zuba pic ɗin ido wanda ta ke daga ita sai wata riga iya cibiya da wani dogon wando har gwiwoyi,zoom ɗin hoton yayi ya na kuma sake kallon ramen cibiyarta wanda ya lotsa ciki. Leɓen ƙasa ya ciza kafin ya lashe sa,wani zirrr ya ke ji kamar tafiyar tsutsa cikin bananar sa ga wani ƙululu da marasa ke yi masa.Kiss ya mannawa wayar sannan ya kai hannun sa ga mararsa ya na ɗan dannawa,hakan da ya ke yi ne ya ƙara hutar sha'awar sa sosai bananar ke kuma miƙewa ta na neman abincin ta. Wasu hawaye ne suka cika idon Waleed,ji ya ke kamar yayi ihu tsabar azaba da raɗaɗin abinda ya ke ji,a haka wani wahalalen barci ya ɗauke da. A ɓangaren Nabeela kuwa ta na farga ya tafi da wayarta ta azawa Nabeel ziza doli ya goyata bisa babur ya kaita gidan su Waleed. A mutunce suke gaisawa da Mami kafin Nabeela tace "ina général ɗin?" "ya na can sama room ɗin sa"cewar Mami ta na mai shiga kitchen,kallon step ɗin Nabeela tayi kafin ta miƙe Nabeel ya riƙo hannun ta yace "ke ina za ki?"fuzge hannunta tayi ta ƙarasa da gudu ta haye step ɗin,a hankali ta buɗe ƙofar ta shiga ɗakin babu kowa a falo sai ta wuce bedroom. Cak ta tsaya ta na ƙarewa Santala-santala jambes ɗin sa ido wanda suke ɗauke da gashi baƙi ƙirin a ko ina ga shi ya kwanta luf da alama bai daɗe da fitowa daga wanka ba,ido Nabeela ta waro yayinda jikinta ya fara tsuma ta na kuma sake kallon abinda ta ke ya ziro ta ƙafar wandon sa gudan ƙatoto da shi. Wani yammm jikinta ya fara ta na kuma ƙara kallon kan bananar sa da har wani damshi ya ke fitarwa,tuni ta fara jin wani abu na tsirga mata abun ka da mai sha'awa kusa ga shi kuma abar masoyin ta ce wanda ta ke burin kullum su kasance tare saboda da sha'awarsa ta ke kwana ta ke tashi. Gadon ta haura ta kamo abar wacce daman kusan a miƙe ta ke,wani zullo tayi cikin tafin hannunta daidai nan Waleed ya farka jin wani azababen daɗi ya dire sa lokaci ɗaya.... 🤒🤒🤒 *A nan zan tsaya da free page mu haɗe a PAID BOOK uwanda suka yi payement ku jira next page*🥲 3184721842 Bala Maryam Mikailu First bank Sai ki turo shaida biya ta WhatsApp ta wannan number +22795045822 200₦ ne Ƴan Niger carte ɗin airtel za ku turo ta waccan numéro na sama *Dan Allah duk wacce ba ta shirya saya ba kar ta yi min magana👏🏻 sannan kawai ki tura kuɗin kiyi screenshot da kin turo sai na saka ki PAID GROUP* +22795045822 Jikar Rabo ce 😎