*MAI SAƘO* *(GARIN NEMAN GIRA..)* *BILKISU GALADANCHI* *ADABI WRITER'S ASSOCIATION.* Arewa books at: https://arewabooks.com/book?id=6646536dc575fcfa9ee217d8 *Da sunan Allah mai rahama mai jinƙai, yanda Allah ya bani ikon fara wannan rubutun ina roƙon Allah ya bani ikon ƙarasawa cikin aminci ya kuma bani ikon rubuta alkhairi duk wani ɓatanci da sharri Allah ka haneni da rubutawa Ameen.* 01. Kamar 'yar kaza haka ta ɗakkota gaba ɗaya daga jikinta har na yarinyar jinine sosai, farar rigar likitocin da ke jikinta ta zama ja, a ƙarƙashin rigar kuwa doguwar rigar atamfar jikinta mai adon ja da milk colour ta fita hayyacinta gaba ɗaya tabarau na idonta a karkace yake bayan haka garin koƙarin gyaranshi da ta ke ya haddasa masa sauya launi zuwa jajaja har bata ganin gabanta a ido ɗayan da ya stain.. Tana isa wurin Mijinta ta zube 'yar a hannunsa sannan ta ce "Na shiga uku Dr. Wallahi jinin yaƙi tsayawa nayi packing ma amma yaƙi na rasa yanda zanyi." Bai gama saurarar me za ta ce ba ya juya da sauri har yana haɗawa da gudu zuwa ɗakin duba mara lafiya jikinsa har na rawa shi ɗinma ya shafe 30mns yana ƙoƙarin ganin ya tsayar da jinin da ya ɓalle kamar da bakin ƙwarya amma abin ya gagaresa, duk Ac da fan da ke ɗakin suna aiki bai hanasa haɗa wani uban gumi ba mai tashin hankali, a hankali ya soma ja baya yana kallon yanda idon ta ke lumshewa lokaci ɗaya ƙirjinsa yana ƙara bugawa,zuciyarsa kamar zata faso ƙirjinsa ta fito, kallon ƙofar ɗakin ya yi ya zubewa Dr. Rash ido dake kallonso ta glass da ke jikin ƙofar ɗakin hawaye na sauka akan idon ta a hankali. Takowa ya yi ya buɗe ƙofar kafin ya ce "Call your team Rash there is nothing we can do ourselves kafin lokaci ya ƙure mana." Hannunsa ta riƙo a rikice "Haba Dr. Try and do something don Allah this is your field don Allah save our only daughter." Lumshe idonsa ya yi ya buɗe cikin tashin hankali zufar har saman hancinsa ta ke tsiyaya idon nan ya kaɗa ya yi jajir da ƙyar ya iya furta kalmar "Rash Please do as i say call your team immediately she is loosing too much blood and i am loosing hope na kasa komai." Runtse ido Dr. Rash ta yi cikin jin zafi da wani kalan raɗaɗi kafin a hankali ta ce "Wannan yana nufin tonuwar asirina Dr. Malik, wannan yana nufin rugujewar farin cikina kasan yanda na tsani abortion da masu yi, kasan yanda muke hanawa ayi irin wannan a asibitinnan yaya zan ɗauki wuƙa in daɓawa cikina????" Cikin hargowa ya ce "To hell with your so call rules call your team immediately." Wani irin kuka ne ya duɓuce mata jikinta yana rawa ta zaro wayarta a aljihunta ta kira Dr. Fati tana ɗauka ta ce "Dr. Fati Please idan kina kusa kizo MVA room da ke sama my meenal is dying, call Dr. Ashraf and Oga Milton." Daga haka ta katse wayar within 10mns suka iso kai tsaye suka duƙufa kanta Dr. Fati ta kalli Dr. Rash ta ce "What happen to her?" A raunane Dr. Rash ta ce "Please just try your best and save her na kasa komai she is loosing too much blood and i am scared of loosing her." Oga Milton ya kalli Dr. Ashraf yace "Tasha magaungunan zubar da ciki kuma beyi ba anzo anyi MVA kuma an tarwatsa mahaifar look how her tommy is just getting bigger kamar zai tarwatse i suggest emergency theatre now arrange our team immediately we have to remove the placenta." Ragwaf Dr. Rash ta zube jin zantutukan Oga Milton yayinda Dr. Malik ya dafa bango jin jiri yana ɗebarsa kafin a hankali ya sulale ƙasa shima, har aka wuce da ita Theather ba wanda yake ƙwaƙwaran motsi a cikinsu..... After 4hours. Kai tsaye ICU aka wuce da ita hankalin dukkan likitocin ya tashi saboda har bayan cire mahaifar jini take zubarwa kamar ba gobe, jinin yaki tsayawa sannan da ƙyar ta farfaɗo shima ba wanda take ganewa, har washe garin ranar bata farfaɗo ba sanin cewar she is the only female child a wurin iyayenta kuma she is just 15 ya sanya gaba ɗaya likitocin suka kasa tunkararsu da jin ba'asi, bayan haka mahaifin yarinyar ke da babbar asibitin da ake ji da ita a garin kaduna. Koda ta buɗe ido ba kowa a ICU ɗin daga ita sai injinan dake taimaka mata wurin numfashi, hannu takai ta janye oxygen da aka saka mata tabi ɗakin da kallo kusan mintuna goma sai ga Dr.Rash ta shigo tare da Dr. Malik binsu ta yi da ido har suka ƙaraso suna mamakin yaushe ta tashi hawaye fal idon Mahaifiyar ta ce "Meenal am glad you are back, Ubangiji Allah ya baki lafiya." Batace komai ba sai binsu da ta ke da ido mahaifiyarta ta riƙo hannunta tana mata kallon so da murnar ganin ta farfaɗo, a hankali cikin dashashiyar muryar da duk wanda ya ji yasan me muryar na cikin tsananin ciwo ta ce "Mom don Allah idan na mutu kimun addu'a Allah ya yafemun zunubin da na aikata, a islamiyya ma malam ya ce duk macen da ta yi zina harta mutu bata tubaba wuta ake sakata, kuma ya ce duk masu zubar da ciki sai Allah ya kamasu amma Momy nace karki zubar ai ko? Ance gwara zunubi ɗaya yanzu ni da zan mutu idan na tafi kenan wuta za'a sakani, Allah na tuba astagfirullah ya rahman Allah ka gafartamun." Cikin kuka Mom ta ce "Noo My Baby ba za ki mutuba in shaa Allah, kuma ki tuba tsakaninki da Allah akan ba za ki sake aikata zunubinba har abada sai kiga Allah ya yafe miki shi mai gafara ne kinji." Murmushi yarinyar ta yi kafin ta ce "Allah na tuba astagfirullah,. Astagfirullah wa atubu ilaik in shaa Allah bazan ƙara ba, amma momy Ya Zuhair fa?" Shiru momyn ta yi bata amsa ta ba a hankali yarinyar ta ce "Mom Please ku yafe masa kunji, nima ku yafemun and i really want to see him again don Allah ku kiramun shi." Shiru Mom ta yi sai Dad ne ya ce "Zanje in taho miki da shi yanzu kinji Dadys pet." Daga haka ya juya ita kuwa ta lumshe ido tanajin gaba ɗaya kamar tana shillo ne tsabar yanda gaba ɗaya take jin jikinta kamar ba nata ba kwata kwata ji take kamar kaine kawai a jikinta don sakwai take jinta kamar ƙashi da rai... Sunanan shiru har zuwa sanda Zuhair da Dad suka iso ɗakin. Zuhair ya tsaye daga nesa kaɗan yana kallonta lokaci guda hawaye suka cike idon sa ya rasa me ke masa daɗi ganin his only sister lying on bed kamar ba ita ba gaba ɗaya har leɓenta ya yi fari kamar gawa ga ƙarin jini ana mata jinin da ke zubewa ana sakawa yana zubewa yanda aka saka, hannunta ta ɗaga da ƙyar ta miƙa masa ya tako a hankali ya kama hannun nata cikin tsananin rauni trying his very best not to cry, a hankali ya ce "Ki yafemun Lil sis kinji don Allah ki gafartamun na gama lalata miki duniyarki ina zan saka kaina inga Haske." Ya ƙarashe maganar yana kukar fitan hankali." Murmushinta mai kyau ta sakar masa kafin ta ce "Ya Zuhair kuka baya maka kyau now remove that crying face and put a smile on your face i want to die watching you smiling, baka taɓamun komai ba kaji, su mom ma nace su yafe maka we did that awful and shameful act together we never wish for that to happened haka nima, ba tarbiyan su momy bane amma suyi haƙuri." Shiru duk ɗakin aka yi sai sautin kukan Zuhair a hankali Dad ma sai ɗauke hawayensa ya ke in style yayin da mom ma kukan ta ke amma mara sauti a ɗan tsame Meenal ta ce "Na san ina mutuwa yanzu wuta zan shiga, because of what i did my Dad, my mom and my caring brother are crying tayaya Allah zai yafe min, malaminmu na islamiyya ya ce duk wanda ya mutu da fushin iyayensa akan sa bazai taɓa shiga aljanna ba ba zai samu rahamar ubangiji ba, ni kuma duk na gama ɓatawa Family na rai i ruined my family don Allah kuyi hakuri ku daina kuka, i really regret everything na tsani kaina i can't stand this anymore." Ta fashe da kuka, nan da nan Zuhair ya ƙara ruɗewa ya matsa kusa da ita ya riko hannunga duka biyu "Noo Please don't say that My cute little sister, ba wanda ya ke fushi da shi right mom right Dad?" Ya ƙarashe maganar yana kallonsu cikin ido nan take suka soma gyaɗa masa kai tabbacin hakane, "we all are crying because we are happy the operation was successful and you will be fine again kinji, nobody is angry with you." Murmushi ta yi kafin ta ce "Yaa Zuhair you know that well we promise to buld together Allah ya bamu ladansa, promise you will it for me ko bayan na mutu and remember you promise to buy my first uniform idan na shiga nursing school karka mata ance likkafani fari ne use your own money and buy it for me idan na mutu, kuma karka manta munce zamu buɗa islamiyya idan muka girma muka samu kuɗi to ka buɗa last last ranar da mukaga mahaukaciya an mata fyaɗe we made a promise to ourselves that zamu buɗe physiatrick hospital free tunda government basa son kwashe mahaukata akan titi you makesure ka cika wannan promise since i will not be able to witness that kaji." Da tausayin kansa ya ce "Meenal zafin ciwo yana sakaki sambatu shot it kina jina." Murmushi ta yi "Na ji sauƙi fa, kawai ina maganar idan na tafi abuna ne." Shiru ya yi yana kallonta jikinsa duk ya gama mutuwa ta ko ina. Kallon Mom ta yi da murmushi a fuskarta "Mom." Mahaifiyar ta ɗago ta kalleta tana murmushin ƙarfin hali Meenal ta ce "Mom Please forgive me kinji, da Dad me Daddy please ku daina fushi da mu ku yafe mana don Allah, wallahi ba za mu ƙara ba ko don saboda haramcinsa ga addininmu kunji." Jinjina mata kai Mom ta yi kafin ta ce "Na yafe miki duniya da lahira Meenal ubangiji Allah ya tashi kafaɗunki." Dad ma ya ce "Na yafewa dukkanku ubangiji Allah ya shiryar da sauran zuri'ar musulmi da ku baki ɗaya." Tana hawaye ta ce "Na gode ubangiji Allah ya yafe mana kuma." Daga haka ta lumshe ido sun kusa awa guda bata sake buɗe idon ta ba har suka fita suka bar Maheer nan. Kusan awa ɗaya injinan jikinta suka fara ƙara da sauri ya kalli wurin allon computer hankali a tashe ya fita neman likita, shaƙuwa ta fara da wani irin tari sai kuma jini a hanci da baki ko da suka zo da likitocin ta gama sandarewa, mutuwar tsaye Zuhair ya yi jin abin da suke cewa lokaci ɗaya ya zube a wurin a some.... Free pages... Mom Nu'aiym. *MAI SAƘO* *(GARIN NEMAN GIRA..)* *BILKISU GALADANCHI* *ADABI WRITER'S ASSOCIATION.* Arewa books at: https://arewabooks.com/book?id=6646536dc575fcfa9ee217d8 02 *BAYA KAƊAN.* Mom and Dad ne zaune a babban parlour gidanntare da yaransu mace da namiji Meenal da kuma yayanta Zuhair. Dad yana zaune a edge na 3sitter na luntsuma luntsuman Sofas da ke cikin makeken parlour, yayinda Mom ke kwance akan same 3siter ta yi matashin kai da cinyarsa, hannunsa yana kan kalabar da ke kan dogon gashinta yana wasa da shi rabin hankalinsa yana kan american film da ya ke kallo ya yin da rabin hankalin nasa ke wurin matarsa, jefi jefi suna hira akan film ɗin. Ɓangaren guda kuwa Meenal ce zaune a ƙasa yayanta ma yana zaune yana duba assignment da aka bata a school, suna yi a tare, suna idarwa ta matsa kusa dashi ta ɗaura kanta a saman kafaɗarshi ta ce "Yaa Maheer its just 8: 00 pm don Allah muje ka sayamun." Kallon sosai ya ke mata cikin damuwa ya ce "Meenal sai 7 na shigo gidannnan daga school wallahi duk a gajiye nike, gobe by 4 zan gama lecture zanbi school in ɗaukeki nasan by that time kun gama lesson tunda gobe Thursday zai muje a saya." Ɓata fuska ta yi kamar zaga yi kuka ta janye kanta a saman kafaɗarsa tana shushura ƙafa"Anya ni yau na ke so idan bazamuje yau ba na haƙura kuma." Tana gama faɗan haka ta miƙe tabar parlour duk iyayen suka bita da ido kafin suka mayar da hankalinsu akan Zuhair da shiɗinma su ya ke kallo, Dad ya ce "ZM kaje ka mata abin da ta ke so yanzu zata fara koken nan har safe ba shopping ka ce zakuje ba yau? Kasan zaka dawo makare ka mata alƙawari?" Sauke numfashi ya yi sannan ya ce "Alright Dad barin je in lallaso ta tazo mu tafi." Daga haka ya nufi ɗakinta kwance ya sameta rub da ciki tana kukan da ta saba ita dama abu kaɗan ta nema ba'ai mata ba sai kukan banza shekarunta sha uku ta kusa sha huɗu ma amma kullum kamar jiya aka yaye ta, zama ya yi kan gadon nata ya birkitota ta fuskancesa sannan ya ce "To yanzu kuma meye na kuka? Hmm don Allah kukan ya isa haka tashi muje in kaiki duk in da kike so." Turo baki ta yi kafin ta ce "Kullum sai ka ce bazakamun abun ba ni me ya sa?" Yana murmushi ya ce "Duk abin da kike so kema kinsan zan miki ne ai ko lil sis oya tashi ki shirya mu tafi." Da sauri ta miƙe a gabansa ta cire rigar jikinta ya saura iyaka a jikinta short wando mai kama jiki wanda take using panties saboda yanayin jikinta ya sanya take samun salewar cinyoyi idan suna gogar juna sai halfvest fara kal, anan ta samu wandon jeans da top shorts leaves sai hulan hart ta saka ta gyaran gashinta tai parking a tsakiya ta ɗaura hular ta feshe jikinta da turatuka ta iso kusa dashi bayan ta saka wage hill na takalmi ta ce "Sweetest bro na shirya." Kallonta ya yi sama har ƙasa kafin ya ce "Kinyi kyau." Dukawa ta yi ta yi kissing kuncinsa kafin ta ce "Thanks." Daga haka suka fito yana riƙe da hannunta Dad na ganinsu ya sakar musu murmushi sannan ya na kallon Zuhair ya ce "Na tura maka 300k na shopping ɗin idan be isaba ka mun waya." Murmushi Zuhair ya sakarwa mahaifinsa kafin ya ce "Dad zai ma isa thanks." Zuwa duk suka yi suka bawa iyayensu side hug and kisses sannan suka fita. Wani danƙareren super market suka shiga daga nan ta fara zaɓen kayan sakawa bayan ta gama jibga ta koma gefen turaruka shi dai Zuhair biye ya ke da ita yana sakar mata murmushi saboda ya tabbatar wasu sai sun mata kaɗan ma bata saka ba ta juya gun chocolate ta ɗauka masu yawa da teddies iri iri sannan ta saya mai turareruka suka fito gasassun kaji suka saya kafin suka koma gida. Zuwa ta yi don ta kaiwa Mom dinta da Dad kajin ta tatar basa babban parlonsu kai tsaye bed room ta nufa wanda tasan acan suka kwana, tsaye ta yi jin surutan da ta ke ji "Assshhh wahhh shhhh i like it that way harder Dr.." taɓe baki ta yi ta juya suka kusa cin karo da Zuhair a balcony na ɗakunan ya ɗage mata girarshi guda tare da cewa "How far sun kwanta ne?" Taɓe baki ta yi kafin ta ce "Ni na sani i just heard their voices shouting Ahhh awwhs momy wani wai she like it that way harder." Shiru ya yi yana kallonta jin kururuwar mahaifiyarsu har inda suke tsaye jan hannunta ya yi suka bar wurin zuwa ɗakinsa sai da ta zauna ya buɗe kajin suka fara ci kusan mintuna uku suna shiru kafin ta ce "Ya ya?" Kallonta ya ɗago yana yi bai amsa ba ita ɗinma shi take kallo a hankali ta ce "What was that?" Ɗan haɗe rai ya yi ya ce "What?" Sauke kanta ƙasa ta yi kafin ta ce "What was momy saying to Dad and what is all those sounds da suke making almost every single day at night kai baka yi kuma ni bantaɓaji wani ya na yi ba beside not even at night ko da rana ranar weekends sunayi wani bin meye shi." Rasa abin da zaice mata ya yi duk da shi shekarunsa 18 a wannan lokacin har ya shiga 100level a jami'a amma ya san meye wannan kuma harga Allah baya jin daɗin yanda ƙanwar tashi ke ƙara jin abin kowane lokaci, katse masa tunani ta yi da cewa "Yaya ina magana?" Kallon ta yi ya ƙare haɗe fuska kafin ya ce "To wai ke ban hanaki shiga shirgin manya ba ke ina ruwanki, tunda kikaga basuyi a gabanki ba baasaso kisan ko meye na ƙarajin wannan maganar sai na makeki kinga daga yau ma idan Mom suka shiga ɗakin su har in ƙara ganin ko hanyar balcony ko da da rana ne kuwa " shiru ta yi sai da a ɗan tsawace ya ce "Kina jina ko?" Gyada masa kanta ta yi kafin ta ce "Yea ba zan kara ba ka yi haƙuri i was just wondering meye wannan sound's ɗin?" Shiru ya mata suka ci gaba da cin kazarsu har suka kammala suka sha youghurt ya umarceta da kai plate ɗan mini kitchen da aka ware musu don haɗa tea ko dafa indomie ko wani abu da suke so suyi personal. Dawowa ɗakinsa ta yi lokacin har ya kwanta ta hau saman gadon itama ta ce "Kasan tunda ya zama late bazan iya kwanciya ni kaɗai ba that's why i decided to spend the night here." Baice mata komai ba inda sabo ya saba sai ta shafe 2weeks tana damunshi idan rigimarta ya motsa. Wahde gari da adubahi da zaije masallaci ya tasheta tana maƙale a jikinsa kamar zata koma ciki da ƙyar ya tasheta ya nufi toilet ya ɗauro alwala ya fita ita ma sallah ta yi ta wuce shirin school atare suka fito daga balcony na ɗakunansu suka nufi dining inda suka tarar Dad yana bawa Mom chips a baki tana ci tanata shagwaɓa wai zatayi late yana kallonta ya ce "But Wife ba na ce ki ajiye aikin gwamnatin nan ba ki mayar da hankalinki akan aikin daya shafi asibitinki ba, ke kinfiso ki riƙa tarawa kanki aiki haka." Langwaɓar da kanta ta yi kafin ta ce "Ina so inyiwa al'ummata hidima Dr. Idan na ce sai clinic sai fa masu halin zuwa clinic ne kawai zasu je." Murmushi ya sakar mata "To Allah ya bada lada good Samaritan." Dariya tayi yaran suka gaishesu suka zauna suma Zuhair ya zubawa ƙanwarsa ta dawo kusa dashi akan lallai sai ya bata iyayen suna kallonsu suna murmushi suna jin daɗin bound ɗinsu sosai, Dr. Malik ya gyara mata zaman rigar likitocin da ke jikinta ita kuma ta ta tayashi saka botiran shirt ɗinsa biyu na sama ta ɗaura rigar suit a saman shirt ɗin, haka suka yiwa yaran sallama suka barsu suma a gaggauce ya gama feeding nata ya riƙo lunch box da Baba Audi me aiki ta kawo mata suka fice daga gidan sai da ya yi dropping nata school sannan ya wuce makarantar shima. *************** Da yamma daga school ya tafi ɗaukarta don dama ya gayawa driver shine zai dawo da ita. Gidan granny ɗinsu suka biya suka tarar tana waje wurin ababen kiwonta da aka yiwa gida da waya babba doguwa an sassaka electric wire saboda barayi wurin tsaf ta shiga ta basu abinci ta fito kallon yaran ta yi ta taɓe baki kafin ta ce "To kai kuma duk bayan kwana ɗaya sai ka ƙara tsawo yaron kamal fal waya sandandan kamar wani jikan samudawa." Murmushi kawia ya yi yayinda ita kuwa Meenal ta taɓe baki a daƙile ta ce "Good Evening granny." Granny ta taɓe bakin itama tana shiga gate ɗin gidan ta ce "Uban kine haka ni idan bazakicemun Hajiyar sama ba ki kirani Fatima kanki tsaye bana son munafurci meye wani ginanny?." Dariya Zuhair ya yi ita kuma ta ɓata fuska dama basa ga maciji da Hajiyar Sama saboda faɗanta da shegen gwasale mutane da ya cika mata ciki. Shiga cikin sukayi ta zauna a saman kujera suna ƙokarin zaunawa ta kalli Meenal ta ce "Kul kika haumun akan kushin saina mareki zauna a ƙasa ko ubanki Maliki a ƙasa yake zama bare ke karan kaɗa miya, ko ki zauna a ƙasan dai ko kiyita tsayuwa wannan kuma ke ta shafa." Zuhair dai ƙasa ya zauna badon Meenal tasona tana turo baki ta zana kusa dashi a ƙasan, Hajiyar Sama ta ce "Ya aka yi kunzo kun wani mun zaune me ya kawo ku?" Murmushi ya yi ya ce "Hajiyar Sama munzo gaisheki ne kawai kwana biyu makaranta nike zuwa shiyasa ban zo ba." Tsaki ta ja a jagule ta ce "Kaga ni ku riƙe gaisuwarku, bakwa ƙaunata saboda ina gayawa ku da iyayenku gaskiya shiyasa bakwa zuwa yanzu Fisabilillah ganɗamemiyar budurwa kamar Amindago ace tana saka wannnan shegiyar rigar iya gwiwa? Ƙauri duk a titi tsabar lalacewa kuma ba kallabi sai wata matsiyaciyar hula wai da sunan uniform fuk faɗin kaduna ma karantar musulmai ne sai ta arna, to ubangiji Allah ya sakamun a wurin Rashida don duk abin da kuke tana gani ina ji ina gani Maliki sai abin da uwarku ke so ya ke ni me zance?" Sauke numfashi Zuhair ya yi be dai ce komai ba ta miƙe tsaye ta nufi fridge ta ɗakko masu ruwan roba da kofuna, ko kallonsu Meenal batayi ba ta koma ta zaune ita dai zuciyarta fal baƙincikin halin da matar ɗanta ta koyawa yaranta na rashin sanin darajar musulunci kwata kwata, shi dai Zuhair bayan ya sha ruwan ya ce "To Hajiya zamu koma mu." Taɓe baki ta yi "Allah ya tsare hanya ka gaida Maliki." Haka suka bar gidan gaba ɗaya ran Zuhair ba daɗi da basu zo ba ta kira uban ta kai ƙara idan sunzo ta yi ta zagin uwarsu, ga shegen ikon bala'ee wai ita me kuɗi. ************* A gida da dare yauma kamar kullum Momy na maƙale jikin Dad tana shagwaɓa akan zata bishi tafiya holland shi kuwa yana lallaɓata kamar ƙwai, sajensa take shafawa muryarta kamar za ta yi kuka ta ce "Honey Please kasan yanda nike maganar wata biyu fa naji kana yi.? Sauke numfashi ya yi underneath his breath ya ce "Alright young lady ki shirya mu tafi." Wani ihu ta yi ta maƙalksleshi yaran suka bisu da kallo dama bajin abin da suke cewa suke ba muryoyinsu ƙasa ƙasa kamar sunsha sun bugu. Haɓarsa ta riƙo ta cusa bakinta a nata ta bashi wani short but deep kiss ta sake in just 3 to 5 seconds da sauri Zuhair ya ɗauke idon sa daga kallonsu ganin Dad yana wani murmushi ya kafe ta da ido yana shafa sumar kanta da har sun saba ganin yana wasa da shi kullum. Ƙanwarsa da ya ga ta shagala da kallonsu ya bugarwa cinya ta juyo tana kallonsu tare da cunno baki ta ce "To me na yi." Hannunta ya kama duka bar wurin zuwa balcony na ɗakunansu ya rufe ƙofar suka wuce ɗakinta ta ƙarasa assignment ɗinta. Bayan sun kammala assignment ɗin da suke a tare tace mai zata je ta ɗakko ruwa a store Baba Audi bata saka mata ruwa a fridge ba, agogon hannunsa ya fara kallo ya tabbatar zuwa yanzu su Momy sun shige yace ta je maza ta dawo ta kwanta gobe friday akwai school. Ganin ta shafe 20mns bata dawo ba ya sanya ya fito nemanta anan balcony ya ganta tana leƙa cikin parlor shima bai motsa da yawa ba ya taka ya tsaya bayanta kasancewar yana da tsaki yana leƙawa da sauri ya ɗauke kansa zuciyarsa na bugawa da ƙarfi ya kalleta yaga ta shagala da abin da take kallo ya ɗanja baya daga can ya ce "Meenal." Da sauri ta juya tana kame kame ya dubeta sosai ya ce "Me kike anan?" Muryan Dadd dake wata irin hargowa ya sanyashi janye hannunta da sauri ya rufe kofar balcony ɗin ya rumgumeta a tare suke sauke numfashi kusan 4mns sannan suka wuce ɗakinta ya zaunar da ita yana mata wani kallo. Free pages.... Mom Nu'aiym. 07084161619 08039424298 *MAI SAƘO* *(GARIN NEMAN GIRA..)* *BILKISU GALADANCHI* *ADABI WRITER'S ASSOCIATION.* Arewa books at: https://arewabooks.com/book?id=6646536dc575fcfa9ee217d8 03. Fuskarsa a daure sosai ya ce "Meenal me ya sa kike leƙen su Momy? Ko kunsan wallahi zan zaneki in kuma daina shiga harkarki idan baki sauya wannan attitude din banzan da kike ba." Shiru ta yi tana kallonsa trying so hard ta ɓatar da tunanin abin da ta gabi a idon ta da kanta gaba ɗaya, sauke idon ta ta yi a ƙasa kafin hankali ta riƙo hannunsa ta ce "What was that Ya Zuhair, is Dad beating mom why was she crying da zanje in turesa akan ta sai na ga basuda kaya ajikinsu shisa nake kallonsu tausayin mom nake ji she was shouting." Sauke wata nannauyar ajiyar zuciya ya yi kafin ya ce "Yes he was beating her saboda ta masa laifi to ke ina ruwanki?" "Amma ba zai mata faɗa kawai ba? Why beating her after all ko ni baya dukana sai mommy, but wait i heard him screamed also dose that mean itama ta rama dukan ne?" Runtse idon Zuhair ya yi ba yau ya saba sanin abubuwan su Momy ba tun baya ganewa har ya gane ba ruwansu, Anty Khadeeja duk tazo gidan sai ta yiwa Momj magana a akaikaice amma basa dainawa, hannunta ya riƙo ya ce "Look lil sis ba ruwanki da abin da kika gani a parlour yanzu, idan kika ƙara tashin maganar ko da a kanki ne saina zaneki kina jina ko?" Shiru ta yi har lokacin a ranta tana so ta gano wannan menene sukeyi wai?? Amma dai bata ƙara cewa yayan nata komai ba." *********** Washe gari driver ne ya kaita school don baccinsa ya ke kuma kasamcewar ranar friday ya bashida lecture wuraren ƙarfe goma na safe ya fito daga part ɗin su ya na kallon Mom da mamaki ganin bata fita ba, zama ya yi kusa da ita ya gaisheta ta amsa fuskarta a sake, ya na dubanta ya ce "Bakije aiki ba yau Mom meyasa?" Tana ci gaba da danna laptop ɗin ta ta ce batare da ta kallesa ba "Yea zamu tafi Holland da Daddynku Monday muna shirin tafiyar ne shiyasa." Shiru ya ɗanyi kafin ya ce "Mu kaɗai kenan zamu zauna a gidan." Ɗagowa ta yi ta kallesa cikin madubin idon ta kafin ta ce "To kai yarona mr.man? Ka kusa 19 fa and beside ga masu gadi ga masu aiki burjik a gidan you can takecare of your sister." Jinjina kansa ya yi kafin a hankali ya ce "Da ki bari muje wurin Hajiyar Sama mom zai fi." Tana watsa masa wani mugun kallo ta ce "Amma kasan Meenal ba za ta so zuwa wurin Hajiya ba, hajiya da komai mita fisabilillah ga kewar rashina da daddy ga fitinar Hajiya gaskiya ka ma dai a wannan maganar kwata kwata ba mai yiyuwa bane ba." Shiru ya yi kafin ya miƙe yana cewa "Zanyi breakfast mom zan tafi gidansu Muhsin." Batace masa komai ba sai bayan da ya kammala ya ce zai wuce sannan da hannu ta nuna masa wani jaka ta ce "Kayan Hajiyar sama ne ka kai mata, sannan ga 50k can Dad ɗinku ya ce ka yi fuiling motarka." Murmushi ya yi ya dauka yana godiya sannan ya fita, har ya kai kofa ta kalleshi ta ce "ZM ka bi ta school ka ɗauki Meenal after mosque saboda tana lesson sai kuje gidan Hajiyar ku gaisheta a tare ku kai saƙon sannan ku dawo." A hankali ya ce "To." Kafin ya nufi motar sa ƙirar mercedes ya shiga kawia ya bar cikin compound ɗin bayan me gadin ya buɗe masa tangamemem gate ɗin gidan. Kai tsaye gidansu Muhsin ya nufa suka gaisa da mahaifiyarsa sannan ya wuce ɗakin Muhsin suka gaisa kafin ya kama kefe ɗaya akan kujera ya shiga danna wayarsa, Muhsin ya kallesa bayan ya dauke fruitsalad bowl da ke hannunsa ya ce "Friend what's wrong? Na ganka wani iri is everything alright." Shafa matashin gemunsa ya yi sannan ya ce "Ba komai fa, kawai dai ban daɗe da tashi ba duk baccin be wani isheni ba." Jinjina kai Muhsin ya yi kafin ya ce "Yaa Ameerah ta gayamun baka ɗaukar wayarta me ya sa?" Murmushi ya sakarwa abokin nasa kafin ya ce "Me zan ce mata to? Look Muhsin don Allah ka rufamun asiri da maganar 'yan matan nan." Dariya Muhsin ya yi kafin ya ce "To kai kasan ba kyau ace yarinya na sonka kana mata yanga Fisabilillah fa, idan ka ɗauka kuka gaisa wani abun zai ci ka ne.?" Bai dai ce masa komai ba ya ci gaba "Gobene birthday ɗin ta, don Allah ka saya mata gift muje kawai mu bata mu dawo." Murmushi kawai ya yi be ce masa komai ba haka sukaita zama hira jefi jefi saboda halin Zuhair na shariya da kowa ya sanshi da shi, bashi yabar gidan ba sai time da zasu masallaci suka fito a tare bayan masallaci kai tsaye school ya tafi ɗaukar Meenal taba hango motarsa da gudu ta taho ta buɗe gaban sai kuma ta yi murmushi ta na kallon sa ta ce "Good afternoon yaa Muhsin." Yana washe haƙora ya ce "Our Chubby Meenal kina lafiya." Da fara'a ta ce "Fine." Ta buɗe bayan motar ta shiga tana kallon Zuhair ta ce "Yaa ZM good afternoon." Bai kalleta ba ya ce "Mimi how are you." Batace komai ba sai murmushi sai can ta ce "Yaa ZM can you please buy me some chocolate na gida baifi saura 15pcs ba and my friend a islamiyya ask me to bring some to her gobe." Batare da ya kalleta ba ya ce "Idan mun fito gidan Hajiyar sama zamubi ta AC Mall mu saya." Ɓata fuska ta yi "Me zamuje mu mata, yanzu zaga fara mana shouting akai ni bana so." Muhsin ne ya juyo ya kalleta yana dariya kafin ya ce "You and your granny kullum rigima." Bata dai ce komai har suka isa kamar bazata shigaba ta daure ta shiga a bakin ƙofar parlour suka sameta taci wani ubansun atamfa cote d' voir anji dauri ga sabon ƙunshi a hannu da ƙafa idon nan ya sha kwalli sai sheƙi fatar ta keyi an lantsama mata mai, duk gayar da ita sukayi ta amsa kamar ko yaushe fuskar nan a murtuƙe batada sakin fuska kwata kwata, duka shiga parlour ta bi Meenal da kallo har ta zauna tabe baki ta yi tana kallon Zuhair kafin ta ce "Wai Zuhairu ba nace a canjawa waccen lukutar masifar makaranta ba ashe ban kira ubanta na shaida masa ya mayar da ita makarantar musulunci ba to aci gaba." Shidai Zuhair baice komai ba sai ita ce ta turo baki "To wai granny ke ina ruwanki da school da nike zuwa ne." Salati ta saka kafin ta zaro charger a fusace ta yi kanta nan da nan ta fara zuga mata a jiki "Ke don ubanki ni kike mayarwa da magana? Banda lalacewa yaushe aka haifi ubanki ma bare ke da zaki kalli tsabar ido na kice ina ruwana,kafin in nakasaki tashi ki barmun gidana." Meenal dake runtuma ihu kamar an zare mata rai ta miƙe aguje ta fita a parlour ta je jikin motar tana kuka, Zuhair dai be ce komai ba daga bisani ya bata saƙon suka mata sallama sai huci ta ke taba masifa suka fito gidan a waje Zuhair na fitowa Meenal ta rugo ta rungumeshi tanata ƙarawa muryarta sauti a hankali ya ce "Ya isa bar kukan haka muje gida kawai rabu da ita." Da ƙyar ya rarrasheta ta shiga motar tanata shesheka ya tayar sai da suka yi dropping Muhsin gida sannan suka wuce gida har lokacin Meenal kuka take suna isa gida kuwa ta faɗa jikin Momy dake zaune parlour tana duba wasu files da ke akan cinyarta "Momy kinga grannj tamun duka ko." Da mamaki Momy ta kalleta kafin ta mayar da dubanta xuwaga Zuhair ta ce "How true?" Kanshi ya shafa kafin ya ce "Ta san halin granny sai ta yi ta mayar mata da baƙar magana rashin kunya ne da Meenal wani zubin ita kuma ba hakuri kawia ta zaneta." Gyara zaman madubi momy ta yi "Amma wane irin rashin kunya akan me?" Zaunawa ya yi "Tun ranar da muka je gidanta da uniform tace in sanar da ku a canjawa Meenal school batason mai irin wannan uniform ɗin, to shine fa yau da ta maimaita Meenal ta ce ina ruwanta shine ta zaneta da charger." Tsaki Mom taja kafin ta ce "Fitinanniyar tsohuwa kawai, rabu da ita Meenal jekiyi wanka kizo kici abinci kinji." Miƙewa ta yi tana goge hawayen idon ta ta wuce ɓangaren su. Yau ne tafiyar su Daddy wanda hakan ba ƙaramin ɗagawa Meenal hankali ya yi ba saboda tsabar shakuwar da ke tsakaninta da iyayenta, daddy's pet kowane lokaci ta a kusa da su, a airport sai kuka ta ke kamar wacce aka aikowa da manzon ranar gamuwarta da Allah duk ta gama rikicewa haiƙan, da ƙyar dai aka rabu yayan nata ya rungumeta a bayan motar sai sheshekar kuka take har bacci ya ɗauketa, ya kafeta da manyan idanuwansa yana tunanin shin hakan daidai ne barinsu su kaɗai su Daddy suyi tafiyar tsawon sati huɗu ko da yake wannan ba shi bane karon farko. Har suka isa gida Meenal bacci ta ke shikuwa dukda kananun shekarunsa yana cikin damuwar halayyar mahaifansa, ya daɗe zaune a motar tare da ita gudun karya tashe ta ta fara mai rigima. *************** Washe gari da kanshi ya kaita school har lokacin kuwa fuskarnan nata ba wata walwala ko magana bata masa, shi dai abin da ya isheshi a rai ya isheshi don haka ko bi ta kanta ma beyi ba yana ajiye ta zata sauka ya ce "Kee." Ɗagowa ta yi suka haɗa ido bata tanka shi ba ya ce mata "Idan kun tashi a makarantar driver zaizo ina 4 kuke tashi." Kai kawai ta gyaɗa masa sannan ta sauke, shi kuwa kai tsaye gidan grandmom ɗinsa ya tafi wacce ta haifi mamansu ya tarar tana zaune akan lafiyayyen carpet mai laushi ya zauna kusa da ita ya gaishe ta ta amsa fuskarta a sake ya ce "Papa fa?" Da hannu ta nuna mai sama ta ce "Yana sama." Jinjina kansa ya yi kafin ya ce komai ta ce "What's wrong Zuhair? you look disturbed." Ɗan rausayar da kanshi ya yi kafin a hankali ya ce "Mama kinga su Momy sun ƙara yin tafiya kusan one month sun barni da rigima ko?." Shiru ta yi tana kallonsa kafin a hankali ta ce "Ba akwai masu aiki kusan uku a gidan ba? Kuma ita me sunan manya ai ta girma ko? Ta zama budurwa zata iya duba kanta danma gaba ɗaya Ruƙayya ta sangartar da ita ba abin da yarinya ta iya amma sa'anninta ai duk sun kama jikinsu don Raudah har girki an fara koya mata." Ɗan shiru ya yi kafin a hankali ya ce "Mama don Allah idan Momy ta dawo ki tayani mata magana ina so zan koma BQ a waje gaba ɗaya sannan ki musu magana su daina kwanciya a ƙaramin parlour ita da Dad tunda akwai parlour a ɓangarensu duka suke kwanciyar acan idan kwanciyar parlour suke so." Kallon sa ta ke da mamaki tana son harhaɗa zancensa ko zai samu ma'ana a kanta da ƙyar ta ce "Su Ruƙayyar ne suke kwanciya a parlour me ya ci bedrooms dake gidan rututu?" Cikin fargabar yanda zata ɗauki abin ya ce "Ba kowane lokaci ba ne amma wata rana a parlour suke kwano to kuma gaba ɗaya ni takurani suke saboda kinsan anan nike kallon ƙwallo." Ssuke numfashi ta yi saboda so tari ƙanwar Ruƙayya ke kawo mata ƙarar yayar tata akan irin abubuwan da suke ita da Malik agaban koma waye wayewar ta musu yawa tunda suka yi zaman turai sun ɗauki al'adun banza na turawa sun saka a kansu saboda hauka kwafa ta yi kafin ta ce "Shikenan Zuhair zanwa Malik magana da kaina saboda Ruƙayya yanzu sai ta fitineka da rigimarta." Godiya ya yi ya zauna gidan sai 12 ya wuce saboda yanada lecture a ranar. ************* Bayan sati biyu da tafiyar su Momy ta dawo ta baro Daddy acan saboda wani aiki me muhammaci da aka kirata akai, wannan yasa tunda ta dawo batada nutsuwar zama gidan har bayan kusan 10days sannan ta fara zama tana hutawa. Yau ce ranar da Daddy zai dawo saboda haka a gidan banda girke girke babu abin da ake yi shiri sosai ake na tarbar Dad kowa a gidan zagwaɗai ya ke yi baran ma Mom. Ƙarfe biyar na yamma dama suka nufi airport mom na sanye da wasu haɗaɗɗun riga da skirt da sukw kameta suka wani fito da shape ɗin jikinta ta yafa mayafi ƙarami akanta kamar dai ba auren kowa akanta, ga ta da kyawun jiki ko kaɗan bazaka taɓa cewa ita ce da yaran nan biyu musamman Zuhair da ke da jikin girma wani irin sangameme ne da faɗin kirji, shine ya tuƙa motar har airport suka yi fito suka tsaya wurin da ya dace saboda already Dad sunyi landing safely bayan ya gama clearing na komai ya fito duk suka nufesa ya yi hugging nasu kafin ya rungume matarsa kusan 20seconds suna maƙale da juna kafin ya ɗago haɓarta yana kallon cikin idon ta da murmushi ya ce "I missed you so much wife." Tana murmushi ta ce "Same." Lip's ɗin ta ya sumbata har lokacin tana jikinsa mutane sai wucewa suke suna kallonsu hakan yasa Zuhair yaji wani iri juyawa ya yi kawai zuwa mota bayan ya ɗauki jakar da Dad ya ajiye har ya yi taku biyu ya juyo yana kallon Meenal da ta kafe iyayenta da ido bata ko ƙiftawa, komawa ya yi ya kamo hannunta suka dawo mota ya saka jakar a booth sannan ta buɗe gaba ta zauna su Dad na zuwa suka shiga baya Mom gaba ɗaya ta tafi ta maƙalƙaleshi rivers dama Zuhair ya yi ita kuwa Meenal tanata game a wayarsa ya halba akan titin suka nufi gida lokaci lokaci yana kallon iyayensa ta Centre mirror da ke faɗar magana acikin raɗa suna kissing juna ta ko ina takaici kamar zai hallakar da shi kowane lokaci dama Smalla mom tana gaya mai cewar abin da iyayensa suke rayuwar turawa ne ba addini bane ba kuma al'ada bace ya sha zuwa gidan friends ɗinshi dama bai taɓa ganin haka ba ko da aka iso dama takaici ya sanya yana ajiye jakar mahaifinsa ya wuce ɓangaresnu kamar zai tashi sama. Free pages Mom Nu'aiym *MAI SAƘO* *(GARIN NEMAN GIRA..)* *BILKISU GALADANCHI* *ADABI WRITER'S ASSOCIATION.* Arewa books at: https://arewabooks.com/book?id=6646536dc575fcfa9ee217d8 04. Da dare suna zaune Mom kamar ko yaushe rigar bacci ce a jikinta iya gwiwa mai santsi sai dai ba shara shara bace, tana manne jikin Dad suna kallon wani movie da ake haskawa a MBC2 suna hira kaɗan kaɗan shikuwa Dad gaba ɗaya kamar yanda ya saba yana wasa da kalabar kanta sabuwa saboda kullum shi dama kalaba yake so ta ke yi, Zuhair ya kalli Meenal da ta kafesu da ido har bata gane homework da yake taya ta, cinyarta ya ɗakawa duka ta zabura tana kallonsa lolaci guda ta ɓata fuska hannunta ya kama yana miƙewa ya ce "Muje bangaren mu mu ƙarasa na fara jin bacci." Kallonsa Daddy Ya yi yana murmushi "Bacci Son tun yanzu?" Yana sosa kai ya ce "A Dad gobe morning lecture gareni." Jinjina kai ya yi Meenal ta miƙe suka nufi part ɗinsu suna isa ɗakinsa ya rankwashi kanta ta ɓata fuska tare fara zubar da hawaye ya ce "Kina hauka ne zaki je ki kafe su Dad da ido to daga yau ma na ƙara ganin a parlour idan suna nan sai na zaneki." Shiru ta na kallonsa tana hawaye sai kuma ya rungumeta yana shafa bayanta a hankali "Kar in ƙara ganin kinji Babyna ba kyau kallon mutane da naci ko da ma ba su Dad bane ba ai kina jina ko?" Tana ƙoƙarin raba jikinsa da nata ta ce "To na daina." Suka zauna ya na fuskantar ta ya ce "Kinyi salla isha." Sai da ta yi shiru sannan ta ce "I am on my period." Da mamaki ya ke kallonta don bai taɓaji tace yana yi ba, idon ta akan nashi ta ce "Last 3days danace maka cikina yanamun ciwo?" Ya kakkafeta da ido baice komai ba taci gaba, to ai period ɗinane ya zo for the first time in my life and i had sanitary pads since a islamiyya malam ya mana bayanin period da yanda ake wanka bayan ya dauke kuma mom na gaya mata na fara period ɗina ta ƙaramun bayani, you know what?" Ya girgiza mata kai alamar sai ta fada "To Malaminmu yace dama duk idan mace ta fara period shikenan an buɗe mata littafi a can lahira duk abin da ta aikata mara kyau za'a ke rubutawa me kyau ma haka, but mom tace mun wai idan na bari ko hannuna wani namijin ya taɓa zan lalace Bro meye lalacewa?" Sauke numfashi ya yi kafin ya ce "Ana nufin ki kiyaye hulɗa da maza karki bari maza suna zama a kusa da ke ma haramunne Allah ya haramta mana aikata zina kuma nasan a islamiyya an gaya miki ko?" Tana jinjina kai ta ce "Yea of course mu'allim ya gaya mata mana, ance har zinar ido akwai Always wandering meye shi?" Shiru ya ɗanyi kafin ya ce "Yanzu dai you takecare of your self ki tsare kanki no more male friends female only, kuma azumin nan da bakya so wannan shekarar complete zakiyi tunda kin girma." Turo baki ta yi "Da ƙyar fa nikeyin goma fa ya zaka ce inyi 30." Yana dariya ya ce "Bayani zakiyi ai da harshen larabci yarinya azumi 30 ya zama wajibi duk karatunan da kike kwasowa a islamiyya basu gaya miki hakan ba kenan? Shiru kamar ruwa ya cinyeta daga haka suka ci gaba da karatun da suke. Anan tayi nacci a ɗakinsa dai gyaran mata kwamciya ya yi shima ya kwanta da asuba bai tashe ta ya dai rabata da jikinsa kawai ya tashi ya ɗauro alwala ya fita daga ɗakin zuwa masallacin ƙofar gidan nasu. Haka Rayuwar gidan Dr. Ruƙayya ya kasance don dama a haka yake kusan acikin watanni takwas Meenal ta ƙara girma a lokacin tanada 14yrs kuma sun gama zana junior waec kowane lolaci tana gida yayinda su Mom ke yawon zuwa aiki shi kuma Zuhair yana matakin 300level a jami'ar dama medicine ya ke karanta ya rage zama gidan sosai sai ita kaɗai ce me yawan ganin al'ajabi kuma bayan haka zamanta a gidan da yawan dawowar iyayen nata gida da rana ko yamma ya sanya take zuwa leƙasu a ɗaki ko sauraren surutan da suke, zuwa yanda kuwa ta gama fahimtar me suke yi ko don ƙawaye a school da girman da ya taso mata kuma dama kamar karta fara period ta rage shigewa yayan nata. Yauma kamar ko yaushe darene wuraren ƙarfe sha ɗaya gidan sit ta fito neman ruwa don wannan ɗabi'arta ce ƙiwa ta saka ruwa a fridge na kitchen ɗinsu ko ɗakinta ba zata yi ba sai cikin dare kamar mayya. A hankali ta ke tafiya saboda gaba ɗaya baccin data fara ya kamata sosai ƙishi ne ya tashe ta saboda tana gama cin peanut ta fara baccin shine bata farka ba sai yanzu. Ta ɗauki ruwan zata juya ta jiyo ƙarar tv a parlour ɗin Daddy hakan ya sanya ta shiga da zummar kashewa amma kuma sai ta yi mutuwar tsaye ganin abin da ake haskawa a tv ɗin, BF ne ƙarara anata surutai irin na turawa ga wutar parlour ɗin a kashe, lalubar kujera ta yi ta kai zaune tana kallon yanda Namijin ke lasar farjin macen cikin video nan macen sai surutai ta ke tana shafa sumar kansa, tanata kallon abin bakinta a sake har zuwa sanda ya ciro abarsa hakan ya sa ta yi saurin kawar da kanta tare da furta "Na shiga uku." A hankali kuma ta ɗago tana kallon yanda ya ɓurma abar a cikin jikin matar matar har tana kurma ihu ta kafe su da kallo bata ko kiftawa duk abin da suke tas saida ha kalla har sanda namijin ya sauka yana tamfatsa abinda ke fitowa a jikinsa saman fuskarta wanda tangaran ta shaida cewar ba fitsari bane, videos kala kala har kusan biyu na dare Meenal na wurin zaune, sai daga baya ta miƙe ta kashe tv da dvd da akai connecting sannan ta fito tana tafiya da ƙyar ruwan ma data ɗakko sam bata sha ba anan parlour ta barshi ta shiga ɗakinta a lokacin batama iya miƙewa toilet ta wuce a wurin tsarki ta riƙa bin abin da ta gani ajikin pants ɗin ta da kallon mamaki sai kuma tayi tsarki tunawa da ma'anar maziyyi data sani tuni a islamiyya. Anan ta dawo ta kwanta da ƙyar ta samu bacci ya ɗauketa saboda wani irin yanayi da ya ziyarce ta mara fassaruwa. ************** Haka ta kwana acikin mafarkai iri iri ko da Yaa Zuhair ya shigo tashinta da ƙyar ta tashi zaune suna fuskantar juna ya ce "Bakida lafiya ne naga fuskarki ta kumbura." A hankali ta ce "Noo jiya kaina ya yita ciwo amma nasha magani na samu sauƙi yanzu." "To kiyi sallah idan na dawo zan baki magani." Yana faɗar hakan ya juya zuwa masallaci da hanzari don ya makara an tada salla ma. Suna breakfast Dad ya kalli Zuhair ya ce "Jiya na kwanta ban kashe TV ba a ɓangarenmu kai ne ka kashe?" Kallon mahaifinsa ya yi kafin ya ce komai Meenal ta ce "Ai ɗauke wuta aka yi ni kuma na fito shan ruwa dama da wayana a hannuna kafin me gadi ya ɗaura layin gen na shiga na kakkashe komai." Wani nannauyan ajiyan zuciya suka sauke atare shi da Mom kafin su sakarwa juna murmushi." Dad na kallonta ya ce "Daga yau kar in ƙara ganin ƙafarki a part ɗina ko parlour na koda da rana ne kuwa ba ruwanki da an ɗauke wuta ki kashe wnai TV kina jina ko?" A hankali ta ce "To Dad." Shiru aka yi kafin iyayen su miƙe zuwa office ita kuma ta wuce ɗakinta, Zuhair ma haka saboda bacci yake ji yau sosai ba inda za shi. Yana ɗakinsa dunƙule a barko har kai Meenal ta shigo da sanɗa a hankali ta ce "Yaa ZM." Shiru ya yi sabida baya son surutun Meenal bacci ya ke so yayi jin ta juya ta rufe ɗakin ya sanya ya gyara kwanciyarsa ita kuwa jikinta na rawa ta shige bangaren iyayenta ta shiga parlour CD ɗin jiya ta kunna tare da gyara zamanta ta rage volume bayan kusan 30mns ta mike ta janyo drower tana kallon wasu da yaw aciki cirewa tya yi ta canja jikinta har na rawa duk da ta tabbatar ta ƙulle kofar kuma su mom su da gidan sai yamma musamman Da mom sai zuwa 4 haka. Ta koma ta zauna ta shafe awa uku tana kalle kallensu kafin ta mayar da wanda ke ciki ta kashe kayan kallon ta fito da sanɗa tana fito lobyn Zuhair na ƙarasowa ya bita da kallon mamaki kame kame ta fara yi ya ce da kakkausar murya "Meena zo nan." A hankali ta tako zuwa inda ya ke idon ta har ya kawo ruwa ya ɗaga hannu zai ranƙwasheta ta janye da sauri kafin ta ce "Kayi haƙuri na je neman wani novel ne a ɗakin momy yaa Zuhair." Kwafa ya yi kafin ya ce "Dad ya hanaki zuwa sashinsu yau yau amma sabida bakya ji shine kika koma to in ƙara gani." Daga haka ya wuce kitchen ita kuma ta juya ɗakinta yau ɗin ma mararta kamar zai ɓalle ta cika pants tab da ruwa, ƙirjinta har wani harbawa ya ke tsabaragen ta rasa gane halin da take ciki. Zuhair ya shiga parlour daddy yana karewa ko'ina kallo yanada tabbacin ba uban da ya ɗauke wuta a jiyan cikin dare don yana zaune yana karatu yaji fitar Meenal ya san neman ruwa taje be san dai yaushe ta dawo ba, to me ta ke yi a parlour Daddy?" Numfasawa ya yi kafin ya bar wuri. ************** Ƙarfe ɗaya na dare Minal ta fito daga ɗakinta acikin sanɗa ta wuce parlour ɗin Daddy yau ba wani TV a kunne kawai da lalube ta buɗe drowar taje can ƙasa ta samo disck guda a cikin disck biyu acikin disck da ke wurin sannan ta fito kai tsaye ta nufi balcony ɗinsu ba ƙaramin razana ta yi ba ganin Zuhair a balcony ɗin tsaye da sauri ta ɓoye hannunta a bayanta tana zazzare ido, kallon sosai ya mata ya ɗauke kansa "Daga ina kike cikin daren nan?" A hankali ta ce"Ina jin yunwa ne naje na sha hollandia a fridge." Duk da be yadda ba amma be ce komai ba ya juya kawai ɗakinsa itama da sauri ta shige ɗakinta har tana buga ƙafa. Rufe ɗakin ta yi da key sannan ta kunna a dvd dake ɗakinta ta fara kallo har kusan ƙarfe uku na dare tana zaune tana ganin abin da yafi ƙarfin idon ta da ƙwalwarta, duk kuwa sanda taga mata na kururuwa sai Mom ta faɗo mata kenan abin da suke kenan? Kenan wannan abin daɗi ne da shi har haka a ranta ta ce to ni ya zan sani ni da ban taɓa yi ba? A haka ta zare disck ɗin ta ɓoye a wardrobe ɗin ta a zuwan gobe zata mayar ta janyo wani sabo dal. Zuhair da asuba ya yi mamakin jin kofar ɗakinta a rufe wanda sai da ya ƙwanƙwasa sannan tazo ta buɗe tana layi be ce komai ba ya juya kawai ya fara shan mamakin sabuwar halayyar nan na rashin gaskiyar da take acikin kwana biyu. **************** Yau juma'a Dad ya ce su shirya suje gidan Granny su kwana biyu saboda cousin's ɗinsu sun zo daga Abuja, da ƙyar Meenal ta bisu ita duk tunaninta yanda zata yi kwana biyu bata kalli wannan abin ba don zuwa yanzu ta shafe sati biyu aikinta kenan da rana tana falonsu tana kallo da dare kuma ta sulale da disck ɗakinta kamar jaraba ko baccin kirki bata samun yi, Zuhair ma baiga dalilin cewa su kwana ba dukda yasan duk suka zo sukanje amma ai yanzu sun wuce hakan a wurin su sun girma kuma ai, amma ba zai iya musu ba don haka suka shirya suka wuce bayan Dad ya cikasa da kuɗi shi da Meenal, a hanya banda kumbure kumbure ba abin da Meenal keyi yanda kukasan an raba na goye da nono. Free pages Mom Nu'aiym 07084161619 *MAI SAƘO* *(GARIN NEMAN GIRA..)* *BILKISU GALADANCHI* *ADABI WRITER'S ASSOCIATION.* Arewa books at: https://arewabooks.com/book?id=6646536dc575fcfa9ee217d8 05. Tun da ta gaisa da granny da yayansu Bashir ta wuce ɗakin da suke sauka ita da su Sawwa da Intisan bata ƙara fitowa ba har dare. Sai da granny ta aika kiranta sannan ta fito ta gaisheta don zuwa lokacin ta rage mata rashin kunya sosai. Tana duban ta tace "Intee na kitchen tana soya naman kaji kije ki taya ta har zoɓo ku haɗa anyi late na dinner sosai tunda gashi har anyi isha." Da ladabi ta ce "To Granny." Miƙewa ta yi ta juya zuwa kitchen Yaya Bashir yace"Shin wane ajin wannan girman turan take?" Zuhair na dariya ya ce "Tana js 2 muka shiga 100level ai yanzu ba gashi mun shiga 300level ba ita kuma ta gama junior sec school, amma kaga bai wuce mana 2weeks da fara zuwa 300level ɗinnan ba na fahimci wahala xamusha gaskiya." Dariya Bashir ya yi kafin ya ce "Haka ne muma a wurinmu amma yarinyar ku saka mata ido a yanayin dresssing sabosa girman jikinta zaka ɗauka ta kai 18yrs ɗinnan kalli yanzu kowa da suturan kirki ta kama jiji ta ɗaɗɗame kamar wata chidera." Murmushin takaici Zuhair ya yi kafin ya ce "Girman jikin ne sikar komai da an mata ɗinki wata uku ya matse ta shiyasa." Kallonsa kawai Bashir ya yi cox waye bai san duniyancin mahaifiyarsu ya tabbatar cewar da saka hannunta yarinyar ta sangarce haka gatanan kamar ba musulma ba. Miƙewa ya yi ya nufi kitchen ɗin Intee na ganin yanayin fuskarsa ta ja baya tana kallonsa a taƙaice ya ce "Ke intee jeki huta barta ga ƙarasa aikin." A tsorace Meenal ta kallesa cikesa tsoro nan take idon ta ya kawo ruwa ta ce "Yaa Bash wallahi ban iya zoɓo drink ba don Allah ja rufamun asiri." Ta ƙarashe maganar muryarta yana rawa saboda sanin halinsa." Kallon Intee ya yi ya ce "Jeki zauna kina nuna mata duk yanda zatayi nima bani kujera." Haka suka zauna ana nuna mata yanda zatayi har ta kammala komai." Jikinta banda rawa ba abin da ya je suna kammalawa suka kai komai dining sannan da sauri ta wuce ɗakinsu har kowa ya hallara dining ita bata fito ba Granny kuwa ta hana kowa zuwa kiranta har aka kammala ta wuce ɗakinta bayan ta musu sallama. Bashir ne ya tashi ya nufi ɗakin da take ciki ya tarar tana kwance sanye da kayan bacci riga da wando dogo rigar ma na da tsayi har kusan rabin bombom ɗinta, tana jin an buɗe ɗakin an rufe ta juyo ganin Yaa Bash da sauri ta mike tsaye gashin kanta a baje ya sha relaxer, ƙare mata kallo ya yi daga sama har ƙasa sannan ya ce "Ubanwa kika raina da kika kasa fita lunch?" Muryarta yana rawa ta ce "Yaa Bash kayi hakuri ni ban raina kowa ba kawai lafiyace bandan ita na ƙoshi?" A fusace ya ce "Wuce muje kici abinci." Da sauri ta fara tafiya ya ce "Kee" waigowa ta yi kamar zata fashe sa kuka take ji ta ce "Na'am." A tsawace ya ce "Ba za ki rufe gashinki ba haka zaki fita, da sauri ta dawo ta ɗauki net cap ɗinta ta saka sannan ta wuce a dining ya zauna sai da ta gama cin abinci sannan ya ce "Me ya sa kika koma ɗakin da kike yanzu." Cikin saburcewa ta ce "Yaa Bash kawai dai wallahi ba komai bane dalili." Shiru ya yi yana kallonta kafin a hankali ya ce "Meenal kinsan cewa yanzu you are no more a kid ko?" Da sauri ta gyaɗa masa kai ya ci gaba "Then why are you behaving like one?." Ya ƙarashe maganar yana kafe ta da ido rashin fahimtar inda ya dosa ya sanya ta langwaɓar masa da kai shi kuwa yaci gaba "Ke musulma ce Amina meyasa kike ɗabi'unki kamar ba musulma ba kuma hausa Fulani? Ɗazu ba mayafi kikazo gidannan shekarunki sha huɗu fa gaki da girman jiki kuma ko ba'a faɗa ba na tabbatar kin girma ina nufin kin balaga, Please little sister ki gyara kinji gobe zamu tafi zan saya miki wasu abubuwan amma bazamu shiryaba idan bakya son suturta jikinki da kyau." A hankali ta ce "In shaa Allah Yaa Bashir ba zan ƙara fita ba mayafi ba." Hannunta ya riƙo kafin a hankali ya ce"Yauwa ko ke fa." Yana kallonta nan da nan taji wani irin kasala ya saukar mata, wani irin yanayi ta tsinci kanta a ciki mara misaltuwa da sauri ta ɗauke idon ta a cikin nasa ta yi shiru tana sauraren yanda yake murza tafin hannunta tana jin wani tsoro haɗe da wani abu da bazata iya cewa meye shi ba da sauri ta janye hannunta ya bita da kallo sai kuma shima ya ga rashin dacewat hakan da ya yi, miƙewa ya yi sannan ya ce "Je ki kwanta pray before you sleep." A hankali ta a ce "To." Ta juya ya bita da kallo ganin sauyawar yanayinta har ta shige ɗakin, sauke ajiyar zuciya ya yi shima ya juya, a ɓangaren Meenal kuwa da ƙyar wuraren 1 bacci ya ɗauketa. *************** Washe gari Zuhair ya wuce school, Bashir da su Intee da Sawwa kuwa suka ce zasu tafi gidan yayan mahaifiyarsu, Meenal ta ce kanta na ciwo ba inda zata je, da haka suka bar gidan dukkansu bayan kusan awa da fitarsu Hajiyar Sama ta shigo ɗakin da Meenal ta ke da sallama Meenal ta yi hanzarin rufe laptop da take kallo da shi a gabanta Hajiya ta ce "Baka more ƙasarin kalwa zan je gidan Hajiya Beebah matar ɗanta ta haihu zamuje barka sai yamma zamu dawo, abincin dai an kammala anyi tuwo safe zuwa dare don bazamu iya ba ke kuma da kika tsiri lalaci da son jikin tsiya kanki ki ka yiwa ki ta zaman." Daga haka ta juya tabar ɗakin a buɗe Meenal dai komai bata ce mata ba ta mayar da hankalinta akan kallon da ta ke bilhaq. Shigowarsa gidan sai rafka sallama ya ke ba amsa hakan ya sanya ya nufi kitchen acan ya tarar da Me taya Granny aiki take gaya masa cewar ai granny ta fita juyawa ya yi zuwa ɗakin Meenal saboda dama sabida ya mata alƙawarin fita ya dawo gida, mutuwar tsaye ya yi yana kallon ta ita da abin da take kallo, ta bawa ƙofar baya amma daga inda ya ke tsaye yana iya ganin duk abin da je cikin screen na laptop ɗin tiryan tiryan, ta saƙaka airpeace wannan ya sanya bataji shigowarsa ba ga alama batasan ƙofar ɗakin a buɗe ya ke ba, shi kuwa Bashir gaba ɗaya tsoron Allah ne ya kamasa don kuwa koshi da je namiji baya kallon BF bare wannan mitsitsiyar abar takawa ya yi har kusa da ita inuwarsa ta ce ta ankarar da ita da sauri ta rufe laptop ɗin kafin ta juyo tana ganin Yaa Bashir ta fara komawa da baya har ta mannu da kan gadon bai motsa ba tsabar shock, lokaci guda ta fara kuka tana haɗe hannunta wuri guda amma ta kasa magana ya fi mintuna biyar yana klallonta amma ya kasa magana tsabar mamaki, ganin ya kasa magana kawai ya juya kansa har wani sara mai ya ke wannan wace irin masifa ce Meenal ta ke ƙoƙarin jefa kanta a ciki? Meke damunta me kallon wannan abun zai amfaneta shi? Tukunna ma shin a ina tasan da wannan ya sani dai Granny ƙa'idarta ne bata barin a basu waya sai sunyi candy kuma Allah ya isa taja akan hakan to a ina ta san wannan abin, tsabar shock da damuwa nan take kansa ya fara ciwo. Meenal kuwa tunda ya fita take kuka har aka yi magrib dawowar su Intee suka shigo aka soma hira amma ba wanda ya nemeta sai bayan isha da Zuhair ya shigo, bayan yaci abinci kai tsaye ɗakin da take ya jufa ya shiga da sallama tanajin muryarsa ta mike daga kwancen da ta ke tana kallon sa, kafin ma ya fara magana ta rungumeshi ta fara rera masa kuka, da makaki ya ce "Me ya faru kuma Mimi wani abin aka miki ne." Jikinta har na rawa ta ce "Yaa Zuhair na yiwa Yaa Bash laifi don Allah ka tayani bashi haƙuri." Da mamaki ya janyeta a jikinsa ya ce "Me kuma ya haɗaki da Yayanki bayan ke ba tsokanar faɗa ne da ke ba." A rikice ta ce "Ni to ka maidani gida kaji wallahi tsoro na keji." Kafin ya yi magana Bash ya shigo ɗakin tana ganinsa ta yi saurin zubewa akan gwiwowinta tana haɗe hannayenta alamar haƙuri amma ta kasa magana, girgiza kansa ya yi sannan yana kallon Zuhair ya ce "Wai yanzu ZM ace kana duniyar har Meenal ta yi lalacewar da zata rika kallon BF a laptop? A gidan uban wa ta san wani BF?" Da tsananin Mamaki Zuhair ya mayar da dubansa akan Bash bakinsa hangame kafin ya ce "How?" Da hannu Bashir ya nuna masa Meenal ya ce "Ask her." Zuhair na kallonta ya ce "Meenal start talking now." Ya ƙarashe maganar da tsawa kaɗan, tana kallon Yas Bashir ta ce "Don Allah ya bashir kace to Yaa Zuhair ya tafi waje kaga har ya fusata zan maka bayani i promise." Zama yayi sai a sannsn taga doguwar wayar cable a hannunsa nan da nan ta ƙara shiga razani,.yana kafe ta da ido ya sanya ƙafa ya tura ƙofar ɗakin kafin ya ce "Gayamun inda kika samo, kuma uban waye ya koya miki kallon wannan mugun abu ?" Cikin rawar murya ta ce "Wallahi Yaa Bashir ba kowa, kaji na rantse." Wani kallo yake mata a fusace kafin ya ce "Zaki fara gayamun gaskiya ne ko sai na sassaɓa miki." Shiru ta yi tana kallonsa daga ta bayan kanta taji wani knock da ya kusa sumar da ira a tsorace ta juya dafe da kai tana kallon Zuhair da shima ita ya ke kallo kafin ta gama jin wannan Bashir ya zuga mata wayar hannunsa a gigice yanzu kam ta miƙe zata shige toilet ya riƙota ya shiga zuga mata tana tsala ihu sai da ya mata yakai goma sannan ya sassauta zuwa lokacin Xuhair ya rufe ɗakin da key sai da ya zauna ya ce "Kee!" Da sauri ta miƙe akan gwiwowinta har lokacin tana sosa jikinta da har wasn wuraren sun tattasshi sunyi ja saboda farar fata, Authoritatively ya ce "Explain to me now how? Why? And who thought you that?" A hankali tace "A parlour Daddy na gani shine nike ɗakko CD's ɗin ina kalla idan na gama sai in mayar in canjo wani saboda sunada yawa, kuma wallahi da biyu kawai nazo nan yau." Shiru ya yi yana kallonta na wani lokaci kafin ya ce "Me ya sa kikewa Daddy bincike?" Tana saukar da hawaye ta ce "Ba bincike nake masa ba, kwanaki ne da zan sha ruwa da dare shine kawai sai na ji TV na part ɗin su yana a kunne still numa nasan sunyi bacci shine da naje zan gashe naga wannan a ciki i was wondering me suke saina kalla har 2 na dare from that time kuma idan ba kowa nike zuwa ina kallo acan kuma sai naga CD plate da yawa irinsu shine nake dubawa kullum, da zamu nan sai na ɗakko biyu nake sakawa a laptop Yaa Bash wallahi gaskiya nake gaya maka Please karka dukeni kuma Allah bazan ƙara ba daga yau." Wata iriyar zufa ce ta shiga tsatsafowa Zuhair da wani ɓacin rai nan take idonshi ya kaɗa ya yi ja jajir, sai wani sara mai kanshi ya ke batare da ya ce komai ba ya buɗe ɗakin ya fito gaba ɗaya ya ƙulle musu kai tsaye gidan gaba daya ya bari a kafa ya hau zaga layin, bayan dogon shiru Bash ya ɗaga bulalan zai zabga mata tayi saurin rungumeshi "Yaa bashir Please don't beat me again i promise never to wach it again kaji." Zare ta ajikinsa ya yi ya wurgar da bulalan ranshi yana suya cikin dakiya ya ce "Look Meenal aure zan gayawa Daddy ya miki saboda kin lalace abin da kike kallo ko ni da nike yayanki bazan iya kalla ba, wannan abin banzar menene amfanin kallonsa ko kinsan duk mai kallon irin wannan abubuwan bayan zunubi da kike kwasa bazaki tsufa kina gani da idon ki ba? Makancewa zakiyi kuna su Daddy sa'anninki ne? Idan ma kina tunanin kalla suke ke meye na ki? Dahar zaki mayar da abin sana'a ki baje kina kalla." Jikinta na rawa ta ce "Don Allah ka yi haƙuri ni da zan zama likita za ka ce amun aure bayan kasan na daina don Allah ka yi haƙuri." Shiru ya yi yana kallonta kafin ya ce "Amina." Kallonsa ta ke a tsorace ya ce "Amina Kinsan Allah." Ita dai sai kallonsa ta ke, a nutse ya ce "Daga yau zan saka miki ido wallahi ko mai nike duk ƙarshen wata zanzo Kaduna ko duk sati kika bari na ƙara kamaki da abu makamancin haka wallahi tallahi sai kin yabawa aya zaƙinta sakaryar banza kawai lastly nextweek idan zamu tafi ke zaki gayawa du Mom kina so ki bimu idan baki aikata hakan ba zan gayawa kowa abin da naga kina yi kuma in ƙara zaneki." Cikin sauri tace "A zan biku amma ka yi haƙuri." Yana mata wani kallo ya ce "Tashi ki bani wuri " da sauri ta nufi waje ya bita da kallo. *************** Sai wuraren 11:30 Zuhair ya dawo, ga mamakinsa har lokacin Bashir bai kwanta ba, gefen sa ya zauna trying his very best kar ya gano yana cikin damuwa ya ce "Me kake baka kwanta ba?" Cikin damuwa ya ce "Bashir ya zanyi da su Dad da rayuwar yahudawan da suka ɗaukarwa kansu? Bashir yaya zan yi da nauyin zuciyata ace masu kwaɓarka su suke aikata abin da zaka gani? Bashir dududu fa shekaruna ba su kai 20 ba tayaya za'a ce in fi su Dad hangen nesa, kafin yarinyar nan ta gama girma haka ta taɓa leƙensu a parlour suna aikata irin abin da suke kalla, ta sha mun tamabaya surutan me suke? Nayi iyakar yina wurin ganin na nesantata da su amma abun ya faskara iyayenta ne, Bashir idan yarinyar nan ta lalace da wane ido zamu kalli duniyar ne? Basa tunanin waɗancen yahudawan addininmu da al'adunmu ba iri ɗaya bane ba?." Sauke numfashi Bashir ya yi kafin a hankali ya ce "Duk lalacewar iyaye haka zamuyi haƙuri da su, Dad da Mom rayuwarsu haka suka taso suna yin komai free tun kan a haifemu, kowa ya shaida irin so da suke nunawa juna agaban koma waye, shekarun da suka yi a turai sai ya ƙara lalata abin saboda suna ɗaukar wannan ba komai ba ne da sukeyi, to kai da ka san illar hakan sai ka saka wa ƙanwarka ido sosai mana, tafi zama a tare da kai akan su duk da zuwanka makaranta sai ka fito a sarari kana nuna mata illar abubuwa da yawa da su suka kasa nunar mata, Zuhair wannan ba lolacin zafin kai bane, lokaci ne da zaka janyo ƙanwarka a jiki kake observing ɗin ta sosai saboda abubuwannan da take kalla sun shiga jikinta ko ba komai yanzu zata iya fara masturbation bayan haka lokacin girmanta ne she can do anything to get what she want, zanje da ita Abuja tunda hutu take yanzu zanyi nawa ƙoƙarin har yau ni da kai bazamu iya rantsewa akan Meenal batasan namiji ba wannan abin da take kallo dai, kai idan ma bata sani ba to zata nemi sanin nan gaba kaɗan, so zan mata sa ido akan hakan." Cikin lumshe idanu da buɗewa Zuhair muryansa har na rawa ya ce "Please Bashir go with her, she really need that therapy yarinyar nan wallahi ita ce jinin jikina ina son Mimi bana son wani abu ya sameta, bana son ta lalace banason ta tashi da abubuwan da ta ke gani a gidan." Riƙo hannunsa Bashir ya yi kafin ya ce "Ka kwantar da hankalinka blood in Shaa Allah zata nutsu zan ware mata lokaci sosai ta nutsu bazan bata damar shiga wani mummunan abu ba kake mata addu'a nima zanyi in Shaa Allah zata daina." Godiya ya masa lokaci ɗaya yana ɗauke hawayen idonsa da hannunsa. A wannan daren kuwa Meenal kasa bacci ta yi saboda tana son ta kalla wannan abun gashi an ɗauke mata laptop, ilahirin jikinta har wani tsamin wahala ya ke mata saboda juyi, shauƙin abun take ba dama ta rufe ido sai abun ya dawo mata akai, ta kasa gano halin da take ciki daga bisani pillow ta janyo ta rungume ta ƙanƙame pillow sosai tana mayar da numfashi kafin a hankali bacci ya kwashe ta cikin mafarkai iri iri. Free pages Mom Nu'aiym 07084161619 *MAI SAƘO* *(GARIN NEMAN GIRA..)* *BILKISU GALADANCHI* *ADABI WRITER'S ASSOCIATION.* Arewa books at: https://arewabooks.com/book?id=6646536dc575fcfa9ee217d8 06. Meenal sukuku ta wuni washe gari har zuwa bayan la'asar cousin's ɗin nata mata basu wani damu da ita ba after all sun ɗan girmeta sannan kuma ta cika shariya batada sakin jiki, ƙarfe huɗu da rabi Bashir ya shiga ɗakin da ta ke a kwance a sameta ta lumshe ido kamar me bacci duk da ba wai baccin ta ke ba "Kee" ya kira ta a ɗan tsorace ta tashi zaune jin muryarsa lokaci guda gana gyara rigar jikinta "kinyi salla?" Ta ce "Nayi." Ya ce "To tashi shirya mu fita." A hankali ta ce "To yaa Bashir." Juyawa ya yi ya na cewa "Don't waste my time Meenal." Da sauri ta sakko daga kan gadon ta ɗauki wani desighner ɗan kwalin turawa ta ɗaura a saman sumar kan data baza saman kafaɗunta sannan ta saka wani ubansun wage hill ta ɗakko wata desighner side round bag ta saƙalo daga wuyanta ƙarƙashin gashinta zuwa shoulder ya crossing in between her big boobs ya tsaya side sannan ta shafa lip balm da zallan eye liner a idon ta ta fesa turaruka na tashin hankali ta fito tana taku ɗaiɗai duk da kallo ɗaya zaka mata ka tabbatar cewar ba shakka batada walwala, ta yi kyau ainun na kallo ka lara kallo amma shigar sam ba ta yaran musulmi ba, Ba kowa a parlour ya sanya ta fita ta wuce parking space inda anan ta ke tsammanin ganin Bashir, daga sama har ƙasa bash yake kallonta har ta ƙaraso kusa dashi, yana kallonta ya ce "Meenal are you insane! Wait where on earth do you think you are going dress like this?" Da mamaki ta kallesa sannan ta kalli simple dresssing da ta san ta yi, lafin tece "Yaa Bash what's wrong with my dressing or you want me to wear to something classy sorry kace nai sauri shiyasa na fito a haka." A ƙufule ya ce "So you are just big for nothing ko? In your own tiny brain and empty skull you think wannan ne wayewa ko? My friend go and change to something worth your body as muslima." Jikinta a mace ta juya cikin gidan ba jimawa ta fito sanye da ɗamammen wando da wata round neck crop top sai ɗankwalin still da ke kanta ta canja takalminta zuwa wasu fine and classy unique lowpass farare ƙal, sake baki ya yi hangota tana tahowa har zuwa sanda ta ƙaraso kusa da shi, a cikin rashin walwalar da take don har ga Allah har lokacin abubuwa biyu tsaya a rai na farko dai ganin da Bashir ya mata ya gayawa Zuhair ya sanya ganajin kunya da nauyin dukkansu na biyu kuma rashin kallon abubuwa da ta saba kalla ya saka takeji a jikinta tamkar mara lafiya, kallonsa ta ke ta ce "Yaa Bash is this ok?" Yana wurga mata wani kallo ya ce "ke bakida atamfa ne wai ko wani kayan bahaushe sai wannan tsigaggun kayan?" A hankali ta ce "Bana zama comfortable duk sanda na saka shiyasa Momy ta daina ɗinkamun banida anan yanzu sai a gida, yana saurin takurani yaƙi shiga jikina." Tsaki yaja kafin ya ce ."get in." Ya buɗe driver's sit ya zauna ya ja suka bar gidan. ************* Ta jima tsaye a wurin tana tunanin ta inda zata fara ga ƙarfe tara ta wuce kuma wayar bakanikenta yaƙi shiga, tsaki taja a karo na barkatai, mai adaidatan ne ya tsaya kusa da ita ya ɗan leƙo kai waje sannan ya ce "Hajiya zakije wani wurin ne?" Dubanta ta mayar a kansa sannan a raunane ta ce "Wallahi bawan Allah kaga dafa office nike kuma kawia motar ta mutu nayi iyakar dubana ban gane menene matsalar ba kuma makaniken da ke dubamun motar wayarsa a ƙulle ya ke." "Subhanallahi Hajiya bara inzo in duba miki duk da ba kayan aiki a tare da ni amma ai ni ɗinma makaniken ne wannan keken ba hawa nike ba sosai ba sai dare idan na baro wurin aikin kanikancin nawa." Cikin jin daɗi ta ce "Kai wallahi daka taimakamun saboda gaskiya na makara a komawa gida." Gyaran parking ya yi sannan ya sakko ya shiga duba motar ba jimawa ya fito yana kallonta kafin ya ce "Hajiya gaskiya wank electrical problem ne dole sai an nemo ruwaya ni panalbita ne a garejin ban ƙware a wannan panning ba abin da zai faru ki bawa masu shagunan tsaron motarki idan ya so muje inga gidanki in ajiye idan kin amince fa kenan sai in kira wani ruwaya yanzu yazo ya duba inyaso zan maida miki motar har gida." Shiru taɗan tunani tare da ƙarewa motar kallo kafin ta yi magana ya ce "Hajjaju nasan yanzu yadda zai yi wahala kam musamman da dalleliyar mota irin wannan idan ba matsala zaki iya tsayawa a motar sai in kira miki yaron ya yazo ya duba." Agogon hannunta ta ƙara kalla kafin ta ce "Ko zaka taimaka ka kirasa please sai muji inda ya ke ko zai samu zuwa?" Batare da ya tanka mata ba ya juya ya shiga kiran wayar yaron bayan sun gaisa yake gaya masa buƙatarsu yaron ya ce "Daga Anguwar Rimi nake wurin wani oga na na masa gyara bari ganinan zanyi branching banida nisa da ku ma." A hankali ya ce "Alright sai ka zo na gode." Ya juya yana kallon ta kafin ya ce "Hajiya yanzu zai ƙaraso idan yazo ni zan kama hanya, Allah ya sa a dace." "Na gode Malam Allah ya saka da alkhairi ya jiƙan iyayenka." Sunata tsaye wurin bayan 17:mns ya ƙara suka gaisa sannan ya mata sallama bayan ya nuna masa motar ta zaro 2k ta miƙa masa ya kalleta sosai ya ce "Noo Hajiya ki barshi ni taimakon ki kawai na yi domin Allah." Yana gama faɗar hakan ya juya ya shiga Napep ɗin sa ya bar wurin. Bayan kusan 35mns ya fito daga ƙasan wurin zaman driver da ya ke ya ce "Hajiya kiyi haƙuri dare ya yi kuma gyaran nan ba zai taɓa yiyuwa yanzu ba wata waya ce ta ƙone dole sai an sauya wata kuma dare ya yi ko ina ma sun rufe yanzu." Shiru tana kallonsa kafin ta ce "To ai kuma malam barin mota a wurinan ba security ba wata dabara da zaka mun don Allah in samu in ƙarasa gida." Gyaran tsayuwarsa ya yi ya ce "Hajiya barin motar nan anan ya zama dole fa, zamu cire batry kuma ba inda zataje adai yanda ta ke, bari in kira miki Saif yazo ya kaiki gida da Batrry ɗin da zamu cire a motar na miki alƙawarin gobe ƙarfe goma zan kiraki in kai miki motarki a gida." Ba yanda ta iya haka ta zauna acikin motar ya kira abokinsa da ya kirasan har ya shiga gida haka ya taso yazo ya ɗauketa suka nufi gidanta dake cikin GRA. Babban gida ne sosai da ke ɗauke da flat kusan huɗu manya manya da wani challet ɗaya a baya gida ne mai kyaun gaske wanda ya amsa sunansa gida horn ta saka ya yi me gadi ya wangale masa gate ya wuce ciki bayan ta sakko a nutse shima ya sakko ya zaro jakarta da wata leda ya mika mata a cikin ladabi, ta karɓa tana kallonsa da murmushi kafin ta ce "Ya sunan ka ma?" Yana shafa sumar kansa ya ce "Saif." Tana murmushi ta ce "Ka shigo ciki mana ka sha ko ruwane Saif." Yana shafa kansa still ya ce "Ba komai Anty zan koma gida kawai dare ya yi." Jakarta ta buɗe ta zaro 10k ta miƙa masa ya saka hannu biyu ya karɓa yana dubanta da mamaki ya ce "Anty kuɗin nan ai ya yi yawa " tana faɗaɗa murmushinta ta ce"Ba komai Saif ka riƙe kuma don Allah gobe ka dawo by 8:am ka kaini office akwai theater da zan shiga by 9:am." Ya russuna ya ce "In Shaa Allah karfe bakwai da rabi anan zaimun." Har ta yi gaba sai kuma ta dawo ta ce "Saif a gidannan akwai motocin dana daɗe ban hau ba Please ko zaka tayani kaisu garrage goben a musu service." Ya ƙara russunawa ya ce "Ba komai Anty idan na ajiyeki a office sai ki faɗi yanda za'ayi." Godiya ta masa ta juya shi kuwa ya shiga Kekensa ya tayar ya wuce gida." Meenal ta kafe Bashir da ido dake magana bata ko ƙiftawa cikin tsawa ya ce "Is that clear?" Sauke idon ta ta yi da ya kawo ruwa kafin ta ce "Yes yaa Bashir." Ya ce "Oya jeki saka kizo in ganki." Ba musu ta miƙe ta shiga ɗakin da ta ke ta sako jilbab ɗaya ta fito ta tsaya a gabanshi ya ƙare mata kallo sama da ƙasa sannan ya yi murmushi ya ce "Daga yau i mean from this moment onwards ko so ɗaya na tsinceki a waje da ƙananun kaya ba hijab a jikinki sai na miki duka wallahi, ban hana ki saka mayafai ba Meenal amma idan kin saka atamfa haka ko wani kayan kirki kina jina?" A sanayaye ta ce "A zan kiyaye." Hajiyar Sama dai sai kallonsu ta ke tana jinjiga ƙafafuwanta da carbi a hannunta baki a taɓe bata dai ce komai, Baba indo dake gefenta ta ce "Kai Bashiru wannan fitsararriyar 'yar ta maliku ba wai jinka zata yi ba, tunda shi da Ruƙayya sun rigada sun gama bata yarinyar yanda kasan yar wanda basa dubin gabas yo ko ƙabilun ba kowa yake irin shigar da ta ke ba, ranar da na zo gidannan ta ce Baba indo ina wuni na ce lafiya Ribeka yo kaga laifina na zata jikar arna ce ai." Wani kallo Hajiyar Sama ga wurga mata kafin ta ce "Haba Indo to su waye kakaninta arna?" Kyaɓe baki Baba indo ta yi "To kya tambayeni? Ki tambayi wannan bakamoren jikar taki." Kwafa Hajiyar Sama ta yi amma batace komai ba Bashir ya ce "Ku daiyi haƙuri ai da ita zanje Abuja tunda hutu ta ke na kula ko ruwan zafi ma bata iya dafawa ba." Murmushin takaici Hajiyar Sama ta yi sannan ta ce "Ruƙayya dai gwara da Allah ya taƙaita mata haihuwa don bansan kalar ɓaragurbin da zata dasa a zuri'a ta ba, gwara Zuhair yaron gaba ɗaya Allah ya banbanta halayyarsa da ta uwarsa don ni Maliki ba haka yake ba, haɗuwarsa da Ruƙayya ne ya koyo fitsara suka haife mun fitsararriyar Amina anan." Meenal dai bata ce komai ba sai kallonsu ta ke abin da ya isheta ya isheta arai, Bashir ya ce "Wuce kawai." Juyawa ta yi har ƙwallan idon ta ya soma gangarowa ƙasa ta taka har zuwa ɗakin tana shiga ta fashe da kuka ta yi me isarta sannan ta bawa kanta haƙuri. Tunda suka dawo tace sai ta bisu Abuja Mom ke sufafa faɗa "Amma kinsan bana son zuwa gidan kowa ko ZM kinga yana yawon abuja gidan uncles ɗinku ne? Banason rashin hankali fa Meenal." Meenal ta turo baki "Mom to me nake miki a gidan? Just buy me a small smartphone in je yanda zamu riƙa waya and na miki alkawari just 2weeks zan dawo." Kallon Dad ta yi "Honey you are not saying anything." Ya kalli matarsa yana murmushi kafin ya ce "let her go please, ai ba komai bane once in a while and akan issue na wayar i will give her the Samsung galaxy da na saya bana using sai ta riƙe a hannunta akwai Airtel sim da na rike sanda naje wannan ƙauyen daba MTN ntwrk so that you both can keep in touch." Ɓata fuska Mom ta yi ta kalleshi kamar zata fashe da kuka, kusa da ita sosai ya zauna yana rungumota "Haba 'yan matan Malik muna haka da ke dama." A wani shagwaɓe ta ce "You know i can't say no to you right? Shikenan ta je but she should take care of her self for me please." Ya kalli Meenal da ke kallonsu tanajin wani iri a jikinta ya ce "Alright Then dear Allah ya tsare hanya." Murmushi kawai ta yi "Thanks Day Thanks Mom." Ta ƙarashe maganar tana miƙewa duk ƙafafunta basa iya ɗaukarta take ji tsabar wani fizgarta da jikinta keyi. After Magrib ta roƙi Zuhair ya kaita gidansu ƙawarta Amrah bayan sunje suka zauna a ɗakin Amrah ta ne kallonta ta ce "Amrah Dad gave me a phone yace inje Abujan da shi, i came to collect your number." Amrah na jin daɗi ta karɓi wayar ta saka mata number sannan ta an kallonta ta ce "Ya naga kamar kina cikin damuwa Friend whats wrong with you please?" A sanyaye ta ce "You know what ?" Amrah was just looking at her ganin har idon ta ya kawo ruwa ta ce "Amrah My Cousin caught me red handed watching pone in my laptop and the guy is just too arrogant and harsh for my liking imagine ya ƙwace laptop da Nike kallon cartoon abuna after that ya hanani saka ƙananun kaya ke ki bari the guy is so mean yanzu shine ya takura zaije da ni Abuja ." Amrah na kallonta tace to yanzu ya zakiyi? Ni fa bana son takura duk da kema na gaya miki kin matsawa kallon abubuwan nan ba kyau ba Mu'allim yanata wa'azi akan kallon su duk sanda zaice BF su yake nufi fa kawai ni ba ruwana dasu amma Kinsan me?" Meenal dai sai kallonta take ta tsatsareta da manya manyan idonta yarinyar ta rage muryarta ƙasa ƙasa ta ce "A wayar Mami akwai da yawa wallahi, amma ita browsing take coz ranar dana karɓa wayar xanyi assignment sai na fita a googe ɗin dama nayi minimizing ne to in gaya miki ina dawowa na shiga mininimized app sai naga mace da namiji tsirara kawai na kasa haƙuri ina duba na ga wannan abin da kike bani labari, haka nake kalla nima duk na ara wayar sai na shiga crome na duba and you know what? Wallahi haka na zama addicted ko jiya da wayar Mommyn kano na kalla tana gidan na ara nace zan kalla cartoon naje ni crome na danna abuna kawai mu riƙa addu'a Allah ya yafe mana." Meenal ta sauke ajiyar zuciya sannan ta ce "Amrah don Allah wai kinsan menene sha'awa its like ni fa na fara son aure kuma nasan ko mutuwa zanyi Dad da Mom bazasumun aure ba at the age of 14 ni wallahi sai riƙa jin ina son wannan abubuwan." Gwalo ido Amra tayi tana kallonta kafin tace "Ba uban da zai mana aure in gaya miki kinsan me kiyita haƙuri idan muka gama secondry sai mu haɗa mai muyi musu bori." Dariya Meenal ta yi sannan ta ce "Yanzu idan na shiga Google sai in je ina?" Karɓar wayar Amrah ta yi ta shiga ta rubuta abinda zata rubuta ta gana nuna mata tana kallonta ta ce makesure you Always delete your crome and Google history idan aka kamaki da wayar nan sai buzunki nima dai Dad ya ce tunda na gama GSS zai tahomun da iPhone daga Istanbul dake yana can." Meenal ta ce wow "Zaki rabu da rakani kashin kenan a whole minister's daughter with rakani kashi." Amrah na dariya tace "Ai kinsan ƙa'idar gidan kenan zasu baka keypad incase of emergency idan ka shiga GS one kana gamawa zuwa gs 3 zasuce ka fara hankali." Nan suka zauna suna kallon abunsu bayan Zuhair ya kira akan ta fito ta suka fara goge history da duk wani trace da zai nuna sun kalla abu sannan suka fito ta rakota waje suka yi sallama. A hanya Zuhair ya kalli Meenal ya ce "Next week zan samu hutun mid-semester break zanzo Abujan Please Meenal be a good girl a gidan su Bashir kina kallo dai duk wani abin da zakiyi cewa suke laifin Mom ne ba wanda yake shakkar zagin Mom a gabanmu a family try as much as you can karki bar abin magana a Abuja and lastly bana son ko kusa ki sake kallon wannan ƙazantar haramunne zasu kaiki ga halaka kimada ƙananun shekaru just 14yrs ace irin wannan abin ne a kanki haba Meenal." Shiru ta yi ta sauke kanta a ƙasa tana wasa da yatsun hannunta "Don Allah kar ki ƙara har yau ina ji miki kunyar Bashir and beside ke me kikeji idan kina kallon abubuwan." Kanta ta ɗaura akan cinyoyinta ta fara kuka a hankali bata kalleshi ba bai ƙara ce mata komai ba sai da suka isa gidan bayan sun shiga ciki zuwa part ɗinsu ya riƙo hannunta "To menene abin kuka kuma don kawai na miki magana." Shiru bata daina kukanba bata kuma kulashi ba jan hannunta ya yi har ɗakinsa sannan ya zauna kan gadon ya zaunar da ita ya bata side hug "Shikenan daina kuna nasan dai kinji abin da na gaya miki ko." Kanta ta daura a saman ƙirjinsa inhaling his aromagic scent tayi shiru kusan 20mns sai da ya ɗagota idon ta duk sunyi wani luuu kamar mejin bacci da haka anan ta kwanta akan gadon shi abin har ya bashi mamaki cox kwata kwata ta daina zuwa ɗakinsa kwana har yana cewa yanzu Meenaluwa ta zama big girl yau sai gashi dai. ***************** Washe Gari tun 7:30 saif yana Kofar gidan Hajiya Nasare, bayan me gadi ya sanar da zuwanta baifi da 15mns ba ta fito da kayanta na alfarma atake ƙamshin ta ya cika wurin ko ina, ta zauna a napep ɗin batace masa komai ba a hankali ya ce"Barka da safiya Anty." Matar da bazata wuce shekaru 40 ba ta amsa mai da fara'a amma ba kamar jiya ba yau batada walwala, suka ɗan taba tafiya ya ce "Anty wane asibitin zamuje." A hankali ta ce "Malik specialist governor road." Kaii tsaye can suka nufa bayan sun isa ta ce "Abokinka yace by 10 zan gama gyara ka kira ki karɓamin motar idan ya gama, bani nunber wayarka." Ba musu ya bata ta kwashe nunber a waya ta kirashi yaga number ta sannan tace "Ka turamun acc details ɗinka ko nawane kuɗin gyaran zan tura maka ka bashi, Please ka ajiye napep zuwa 4 sai kazo ka ɗaukeni anan akwai inda zaka kaini." A hankali ya ce "Hajiya zuwa ƙarfe huɗu ina gareji zan iya kawia shida fa." Kallonsa ta juyo ta yi kafin a hankali ta ce "Please make time for me kazo akwai inda zaka kaini ne and it's only yon i trust." A hankali ya ce "Ok Ma." Ya juya yabar wurin. Mom Nu'aiym. Free pages. 07084161619 *(GARIN NEMAN GIRA..)* *BILKISU GALADANCHI* *ADABI WRITER'S ASSOCIATION.* Arewa books at: https://arewabooks.com/book?id=6646536dc575fcfa9ee217d8 *My sister you can't have that big tommy and still look fresh,young and beautiful, munada haɗaɗɗen Flat Tommy powder da zai taimaka wurin narka kitsen ciki which is 100% natural ingredients.its just a tea da zaki tafasa kisha ba ya saka gudawa in shaa Allah. Munada abubuwan gyaran buje iri iri kayan matan mu a top notch munada turarukan wuta da kuma khumrahs na asali masu siyo mutunci. Always send us a DM ki amshi rabonki.* 1.Deep beach 2.Deep Ocean 3. Deep sea 4. Date syrup 5. Coconut syrup 6. Tightening herbs pills 7. Aci a laƙe 8. Breast enlargement powder 9. Breast firmin oil 10. Ci da kaza 11. Manta uwa 12. Khumrar Mallaka 13. Flat Tommy powder 14. Infection flusher And lot's more. Mun fara end of year sells ɗinmu so maza ku hanzarto a Sweetner zone by season 7 ku kwashi rabonku. 07084161619 07. Saif da ƙyar ogansa ya bari ya wuce karfe 3:30pm saboda zuwa ɗaukar Aunty kamar yanda yake kiran Anty Nasare, karfe huɗu daura mintuna goma ya isa asibitin, fara tsayawa ya yi yay sallah a masallacin da ke asibitin sannan ya kirata a waya, bata ɗaga ba hakan ya sanya ya zauna a inuwar wata bishiya yana duba whatsapp a wayarsa. A ɓangaren Hajiya Nasaree kuwa zaune take a office ɗin Dr. Ruƙayya ranta a tsananin ɓace ta sake dubanta lokaci guda idon ta ya cika da hawaye ta ce a raunane "Wallahi tallahi da ba dan ke ba Dr. Rash wallahi da tuni na bar auren nan, makomata kawai nake dubawa amma menene amfanin auren da ke kaina dai in shafe shekara banga miji ba? Yanzu Fisabilillah Dr. Ace duk irin gyaran da na kashe kuɗi na yi ga yawan sha'awa ace zan ɓuge da shan lemon tsami sabida wahala, nufi yake in ƙara shafe wasu satuka uku bayan watanni takwas da ya yi baya nan, wallahi na gaji." Ta ƙarashe maganar muryarta yana rawa ƙiris ya rage ta fashe da kuka, Sauke numfashi Dr. Rash tayi kafin ta ce "Wallahi ina ganin ƙoƙarin ki Dr. Nas ni kinga Allah baxan taɓa iya shafe wata ɗaya ba tare da Malik ba mutuwa kawai zanyi, ni nasan nafi Malik ƙarfin sha'awa saboda haka kowane lokaci nake zuba mai desire tablet and that herbs da Season 7 take sayarwa a stew ake sakawa ko shayi kawia bankamai nake kuma duk da zamanshi Dr. Banaji yana fahimtar ina saka mai kawai ya tafi akan baya iya resisting desire indai muna tare, amma kiyi haƙuri bari ya dawo kuyi magana ta fahimta ban taɓa ganin auren shekaru goma saduwa so tara ba sai a aurenki." Shiru ne ya ratsa wurin kowa da abin da yake saƙawa, wayar Dr.Nasaree da ya fara ringing ne ya dawo da su duniyar tunani ta ɗaga kiran a wannan karon cikin ladabi Saif ya ce "Barka da yamma Anty." A taƙaice ta ce "Saif ya aka yi ne?" Cikik Husky voice ɗin sa ya ce "I am at the hospital ma." "Alright I will be with you in just 10mns." Cikin girmamawa ya ce "Ok Ma." Haka ya zauna zaman jiranta kusan 15mns sai gata ta fito bayan motar ta buɗe ta shiga ciki ta zauna duk mai hankali kallo ɗaya zai mata ya fahimci cewar tana cikin damuwa, bayan ya tashi motar suka haura titin sosa ta centre mirror ya kalleta ya ce "Aunty wane anguwa zamu je?" Shiru ya ji ba amsa ya ƙara ɗaga kai ya kalleta ya ce "anty nace wane anguwa zamuje?" Mayar da duban ta ta yi tana kallonsa kafin a hankali ta ce"Me ka ce Saif?" Ɗauke kansa ya yi daga dubanta ya na driving a hankali ya ce ."Wane area ne zamu je?" "Muje gida akwai maganar da nikeso mu tattauna da kai." Shiru ya yi baice komai ba amma a ranshi yana mamakin wannan wace irin macece mai saurin sakewa da aminta da mutane haka daga sama anyama tana da gaskiya kuwa? Har suka iso gidan ba wanda ya yi magana aka wangale musu gate suka shiga ya samu ƙarƙashin bishiya ya parka saboda ilahirin farfajiyar ajiye motocin a cike ya ke da motoci irin na alfarma, bayan ya tsaya ma sai da ya maimaita mata cewar sun ƙaraso har so biyu sannan ta amsa tare da ce masa sakko mu shiga ciki." A nutse ya ce "Aunty a wurin aiki da ƙyar aka bari na fito komawa zanyi ina sauri kinga sai na je titi neman abun hawa." "Karka da mu Saif ba daɗewa zaka yi ciki ba magana kawai za mu yi." Ba don yaso ba ya fito ya karɓi jakar hannunsa suka nufi ciki a wani irin tangamemen parlour da ya sha tsari da kayan duniya suka zauna inda atake ya takure a ƙasa yana kallon makeken hoton ita da mijinta kamar ka kirasu su amsa ka saboda girmansa sunyi kyau ainun yasha jinin jikinsa ganin wanene mijinta don sanannen ɗan kasuwa ne da aka sani sosai, Da hannu ta muna masa kujera "Saif meye haka? Ka xauna akan kujera mana." Yana sussune kai ya ce "Anty ai nan ma ya wadatar." Ɓata fuska ta yi "Haba Saifullah, nanfa ba falon oga bane ba falon baƙine kurun kuma baƙin bana oga na mawa so please feel at home and make yourself comfortable." Yana ɗan murmushi ya koma akan kujerar a takure, wata hanya tabi ta wuce ciki kusan 35mns sai gata ta sake dawowa da hijab har ƙasa kamar kullum wata matashiyar mata da bazata haura shekaru 40 ba biye da ita da tire a hannunta lemo ne da ruwa sai snacks a gefe a wani plate ta durƙusa kusa da shi ta tsiyaya masa lemon sannan cikin ladabi ta miƙa masa ya karɓa yana godiya sannan ya matsa sha biyu ya mayar ya ajiye akan tray data bar masa akan side table. Bayan shiru na kusan mintuna uku Hajiya Nasare ta ce "Saif nasan abubuwa da yawa zasu gitta maka arai musamman ganin na kawoka gida ban sanka ba, yanda duniya ta lalace sai kaga abin kamar ba gaskiya to ba haka bane alkhairi ne a tafe da ni, da farko dai ni Sunana Hajiya Hauwa Kabir Samaru haifaffiyar garin nan a ƙaramar hukumar Zaria a samaru, mahaifina Alhaji Kabir shi kaɗai iyayensa suka haifa har suka rasu basu kara haifar wani ba, haka nima mahaifiyata Hajiya Uwani da mahaifina ni kaɗai suka haif, Babata kuma a wurin iyayensu du biyu rak ƙaninta daya ya rasu kuma yabar mace da yara biyu itama daga baya ta bishi. Duk wannan ne dalilin da ya sa bamuda dangi na kusa sosai sai ni kaɗai bayan rasuwarsu na dawo abar tausayi ga tsaiko a wurin samun mijin aure don kuwa sai da na zama cikakkiyar likitar mata sannan na hadu da Me gidana a lokacin inada 29 yrs muka yi aure inada 30yrs yanzu haka ina 40yrs a shekarun haihuwa, mai gidana matafiyi ne sai ya shekara ma bai zo ba saboda sabga ya masa yawa, bani kaɗai bace matarsa yanada wata macen ɗaya suna tare yanzu haka a istanbul take ita, ni saboda aikina yace in zauna anan, ban taɓa haihuwa ba kuma shima bai taɓa haihuwa ba koda ɗayan matarsa kuwa har yanzu Allah bai kawo ba, kaji kaɗan daga cikin tarihin rayuwata na biyu kuma shine "Ni bansan daɗin kowa ba irin 'yan uwa haka sai in manta ana baƙi ma sai abokan arziki wallahi Saif ina cikin damuwar kaɗaici shiyasa muna haɗuwa na yaba da hankalinka ka kwantamun arai dama ina neman direba idan bazaka damu ba don Allah ko personal driver na ne ka zama kaji?, nayi direbobi sunfi bakwai sata suke mun kamar ɓeraye, akwai ma wandaa gudu da mota ma, oga bayaso ina tuƙi ni ba wani namiji makusanci ko 'yar uwa mace ba ganinan dai damuwar kaɗaici ma ya isheni, ada mahaifiyar me gidana ke zaune tare da ni yanzu shekaru biyu kenan da ta rasu." Jin tayi shiru ya sanya ya ɗago ya kalleta kafin a hankali ya ce "Kiyi haƙuri Aunty amma ina da mutanen da nike kulawa dasu, aciki akwai mahaifiyata da ƙanwata mace ɗaya saboda me bina tana can tana aure a Zaria wannan kanikancin da nike da shi nike taimaka musu, Adaidaitan da nike hawa ma na abokinane yake bani aro da dare bayan na taso daga wurin oga na safe sai in kai masa shi a lokacin yake fita, waɗannan sana'o'in guda biyu sun rufamun asiri shekaru sama da bakwai haka nakeyi har nayi nasarar kammala degree na a fannin engineering as a mechanical engineer sai dai Nigeria ba aiki, kada kiga kamar nayi turning offer ɗinki zanyi matuƙar takura idan na ajiye duka waɗannan ayyukan na dawo yin wannan." Shiru ya biyo baya na kusan mintuna biyar kafin a hankali Nasare ta ce "Saif na fahimceka sosai amma wannan rejecting na tayi na da kayi ya sanya na ƙara tabbatar wa kaina cewar kai mutumin kirki ne, don Allah ka tausayamun kaji duk abin da zaka samu a harkarnan da kake zan linka maka shi har so huɗu ko nawa ne." Shiru ya biyo bayan maganar kafin a hankali Saif ya ce "Ya tsarin fitarki ya ke?" Tana dubanshi ta ce, "Ni ma'aikaciyar lafiya ce ƙwararriya a fannin mata, kowane lokaci aiki yakan iya tasomun musamman acikin dare wannan ne dalilin daya sanya Yallaɓai baya son ina zama ba standard driver sabods fitan dare ga duniyan ya lalace, amma idan ba wani emergency zakaga fitana daga 8 na safe ne zuwa 4 na yamma." "Hajiya hakan yana nufin kenan komai dare idan akwai emergency case i have to come over to your place in kaiki?" Shiru ta ɗan yi kafin ta ce "But Saif you can stay here at the chalet mana, em even if it means you bring your mom here dama ina neman abokanan zama wallahi." Yana ɗan murmushi ya ce "Munfi shekaru ashirin muna haya a hayin rigasa, tun ma mahaifinmu yana da rai, na tabbatar yanzu ba inda zataje komai zance mata kuwa ba zata ɗaga ba." Tana ɗan murmushi ta ce "Saif mahaifiyarka tana raye kaje ka yi shawara da ita akan wannan aikin, na tabbatar ko ma'aikacin da zaiyi aiki a ƙaramin ma'aikata ba zai karɓi salary na 150k ba ni kuma su zan baka duk wata in shaa Allah, zamanka anan yana nufin kai abinda zakaci da wanda zaka sha da ƙananun buƙatunka duk zan maka ai kai ƙanina Saif, idan ka kirani Anty daɗi sodai nikeji saboda ban taɓa su an kirani da hakan ba masu aikina duk Hajiya suke cewa kaga ko ai na samu ƙani." Murmushi kawai ya yi ta ciro ATM ɗinta ta miƙa masa tace "Kaje kayi fueling motar hannunka ka cikata naga takai quater tank, ka ciromun 100k kuma zanyi amfani da shi gobe yanzu tashi ka tafi da yamma idan na dawo aiki zanji yanda kuka yi da Mama." Hannu biyu ya sa ya karɓa tana karanto masa pin kafin ya miƙe ya mata sallama. ************** *ABUJA* Tunda suka iso gidan suka gaisa da iyayensu Sawwama ta kai Meenal ɗakin da zata sauka har aka shafe awa huɗu bata sake ganin kowa ba sai masu aikin gidan, bayan isha ta kira yayanta, yana daga kwance ya ɗaga wayar yakai kunnensa ya ce "Mimi" a hankali ta ce "Yaya its bored over here, bakaji gidanba shiru fa tunda muka zo muka gaida da Maminsu ban ƙara ganin kowa ba sai mai aikinsu dake sintiri a kaina da kayan ciye ciye kamar wata mayunwaciya." Murmushi ya suɓuce masa yana yi ya ce "Mimi haka suke rayuwarsu, kema ai kin sani ba sabon abu bane just kill or you call Bashir kice kin gaji da zama ke kaɗai." Kamar zata yi kuka ta ce "To yaya yaushe zaka zo?" Matashin gemunsa ya shafa yana murmushi "Next week Mimi are you already missing me?" Tana shagwaba ta ce "Ba kowa ma anan da zai tayani bacci kaga tsoro nikeji kamar ni kaɗai ce a wurin." "Just pray and nothing will happen in shaa Allah kinji." Nan suka yi sallama ta ajiye wayar tana tunani har bacci ya ɗauke ta. Washe gari aka fito breakfast gaba ɗaya gidan wuraren 7:30 am sai a sannan taga Yaya Bashir, kowa ya gaida iyayen sannan na ƙasa da kai zai gaisheka, suna tsakiyar cin abincin Mimi na kallon Bashir ta ce "Yaa Bashir don Allah ka kaini yawo inga gari." Abba na kallonta ya ce "We need some table manners here keep quiet young girl." Shiru ta yi ta na mamakin yanda aka yi tsit kowa na cin abincinsa a nutse har aka kammala daga nan aka tilasta kowa fadan Bismillahillazi aɗa'amani haza, sannan manyan iyayen suka fara tashi, yaya bashir ya miƙe sannan su Inteesan suka miƙe Meenal ma haka ta ce "Intee Please kinada any cartoon a laptop ko wani movie ki bani aro in kalla Please?" Intee na kallonta ta ce "Kin koma ɗaki kin maƙale ba dole damuwa ta miki yawa ba kizo ɗakinmu koda kallon zakiyi dai." Bin bayansu ta yi Bashir ya bita da ido saboda duk sun girmeta amma kalli dirinta ko idan ta kai 18yrs wane abu ya rage kuma. Bayan magrib Bashir na zaune a babban parlour gidan Meenal tazo ta zauna kusa dashi tana kallonsa da manyan idonta ta ce "Yaa Bashir zaka sayamun kaza Please?" Kallonta ya yi fuskarsa ba yabo ya fallasa ya ce "Duk kajin da ke gidan?" Langwaɓar da kanta ta yi a hankali tace "Yaa Bashir i hardly eat fried chicken sai gasashiyar kuma wannan fried chicken nem" har lokacin idon sa na kanta ya ce"Then you grill it your self mana." Kwantar da kanta ta yi akan kafaɗarsa ta zagaye waist ɗinsa da hannayenta biyu "Yayanmu Please mana kaji." Bashir wani iri yaji a jikinsa ya janye da sauri yana kallonta cikin ido ya shafe few seconds kafin yace"Naji tashi zan saya miki." Ƙara rungumarshi ta yi "Ohh Thanks alot bro, in ɗakko Hijab ɗina muntafi tare." A kasale ya ɗan tureta jikinsa ya ce "Yea ki sameni waje." Ya miƙe da sauri itama ta miƙe ta shiga ɗakin data sauka ta shirya acikin riga da wando ɗamammu as alwasy sannan ta bar saka hijab iya gwiwarta ta babbaka turaruka don wannan momynta ta sabar mata tun tana karama. A mota ta samesa ta shiga ta zauna nan take ƙamshinta ya haɗe ko'ina a motar ta Bashir ya lumshe idonsa ya ƙara buɗewa kafin ya ce "Mimi." Kallonsa ta yi tana Murmushi ta ce "Bro." A hankali ya ce "Ki rage saka turare da yawa kinji ba kyau haramunne mace ta saka turare mai tashi idan zata fita." A hankali ta ce "Alright bro zan riƙa shafa kala biyar me makon goma." Dubanta ya yi da kyau amma baice komai ba ya mayar da hankalinsa akan tuƙin da yake, suka saya kaza da youghurt sannan suka juyo zuwa gida, kai tsaye ɗakinsa ya nufa tabi bayansa acan suka zauna ta cire hijab ɗinta shi dai tsoron kar Maminsa tazo part ɗin nasa ya ke saboda ko ƙannensa sai lalurar dole ake barinsu zuwa wurinsa shima ba zama ba ta ci wando kam sai ƙamshi take sumar kanta sai sheƙi take bazawa, anyi parking nata a tsakiya jelar yana reto saida taci sosai ta shiga toilet ɗinsa ta wanke baki ta ɗaure alwala tazo ta yi sallan isha sannan ta kwanta akan gadon sa yana takure shidai ya kalleta ya ce "Mimi bzakije ɗakinki ki kwanta ba?" Turo masa baki ta yi "Yaa Bashir wallahi ni tsoro nikeji don Allah ka barni in kwanta anan zuwa 12 saika tasheni in zaka kwanta naga ku bakwa kwanciya da wuri." Ta juya masa baya ya ce "To da wannan kayan xaki kwana?" "Idan ka tasheni anjima zan canja." Shiru ya yi taja duvet ta rufe jikinta ta lumshe idonta. Bashir parlour gidan gaba ɗaya ya koma yana zauna yana kallo, wuraren 10:pm Mami ta shigo parlon ta kalleshi ta ce "Bashir baka kwanta ba." Yar dariya ya yi kafin ya ce "Ban kwanta ba Mami ina kallon wani film ne ." Jinjina kanta ta yi kafin ta ce "Alright ni zan kwanta gobe ka tashi ƙannenka Sallah yallaɓai yana gari bazan sakko daga daman ba sai zuwa 10 acan yace zamuyi light breakfast so karku jiramu breakfsat, ina ita waccen sangartacciyar." Da sauri ya ce "Ai tunda mukaje gidan Hajiyar Sama ita da zaran anyi isha take bacci ɗabi'arta ce ta kwanta tuni." Mami bata kawo komai a ranta ba ta juya kawai bayan sunyi sallama sai da safe. Bashir yanata zaune wurin har sai wurin 11:30 ya kashe wutar parlon ya kashe komai sannannya nufi balcony zuwa ɗakinsa, tashin duniya ya yiwa Meenal da ƙyar ta miƙe shikuwa dama baccin gaske yake ji kawai ya nemi wuri ya kwanta ita kuma toilet ta shiga ta yi fitsari ta dawo wutar ɗakin kawai ta kashe ta ƙara shigewa duvet ɗin sai bacci wuraren ƙarfe huɗu Bashir ya farka yaganta jikinsa dumu dumu, ba ƙaramin bugawa zuciyarsa ta yi ba yanda ta kamashi ta rungume gamgam, duk da acikin duhune hakan ba zai hanashi ganin baccin da ta ke mai zurfi fa hankali a kwance, ƙoƙarin janye jikinsa ya ke ta kamashi gamgam ya sauke wani kasalallen ajiyar zuciya haka Bashir ya farka tun lokacin sai asuba ta sakesa ta juya kwanciyarta a wahale ya sauke wata irinyar nannauyar ajiyar zuciya ilahirin ƙamshin jikinta ya gama hallakar da shi. Washe gari kuwa Mimi ko a jikinta ta saba kwanciyar ɗakin Zuhair ita da gaba ɗaya batama saka komai a ranta ba don haka daya tasheta sallah wucewa kawai ta yi ta yi sallan ta a ɗakin sannan ta wuce ɗakin da ta sauka ta cire kayanta tayi wanka ta daka dogurwar rigar atamfa ja fitted gown ce da ƙyar take motsi a cikinta ta tafi breakfast Bashir sai kallon gefen ido yake wurga mata, Intee ta ce "Yaa Bashir kaga fa kayan da Meenal take ɗinkawa ko tafiya da ƙyar ta ke amma mu sai dai a banka mana wasu maka makan riguna kamar ba Abuja girls ba." Dariya Bashir ya yi hana kallon Meenal ya ce "Mimi jikine da ita ba kamar kuba ita ma wurin tailor ɗinku zan kaita yau a ɗinka mata maka makan bubu ta daina takura a cikin waɗannan wahalallun kayan ko Mimi?" Murmushi ta sakar masa "A yaya Bashir ina so wallahi, irin ɗinkin su yana burgeni?" Yana motsa shayin gabansa ya ce "Karki damu xan ɗinka miki ashirin ku kuma goma goma." Kujerarta ta ja baya ta bashi side hug tare da pecking chicks ɗinsa "Thanks bro." Ta faɗa tana murmushi mu intee suka kalli juna, shi dai Bashir ta kuda dasƙarar da shi a wurin don yama kasa ɗagowa Sawwa da bata iya shiru ta ce "Ke dai Meenal rayuwar yahudawa ya aureki wallahi, Dad yaga kina hugging brother Bashir sai ya kusa karyaki." Kallonta kawai Meenal keyi as if trying to assimilate what she just said a hankali ta ce "Why? Isn't he my brother?" Bashir ya ce "Table manners please." Shiru duk suka yi sai da aka gama breakfast sannan suka koma parlor yanzuma Meenal kusa da Bashir ta zauna kamar zata koma cikinsa, duk abin da Zuhair take masa shi ta ke wa Bashir, daga ƙarshe haƙura Bashir ya yi da zama wurin kawai ya tashi. ************** Saif na durƙushe gaban mahaifiyarsa bayan ya gama ya mata bayani yana jiran ta ce wani abu sai can ta ce "Bashir ka daɗe kana neman aiki ko da na gwamnati ne kuwa baka samu ba, kampaninma babu, ni bana buƙatar ka da komai sai Alkhairi duk sanda baka wurinta ka tafi garage abinka ka gayawa oganka yanzu ba kamar da ba ka samu aiki, maganar komawa gidanta kai ka koma, dama ai kwanan wahala kake a gidan ɗaki ɗaya a tsuke mu uku ina maka fatan alkhairi." Godiya sosai ya yi sannan ya bar gidan. Free pages Mom Nu'aiym. 07084161619 *MAI SAƘO* *(GARIN NEMAN GIRA..)* *BILKISU GALADANCHI* *ADABI WRITER'S ASSOCIATION.* Arewa books at: https://arewabooks.com/book?id=6646536dc575fcfa9ee217d8 My sister you can't have that big tommy and still look fresh,young and beautiful, munada haɗaɗɗen Flat Tommy powder da zai taimaka wurin narka kitsen ciki which is 100% natural ingredients.its just a tea da zaki tafasa kisha ba ya saka gudawa in shaa Allah. Munada abubuwan gyaran buje iri iri kayan matan mu a top notch munada turarukan wuta da kuma khumrahs na asali masu siyo mutunci. Always send us a DM ki amshi rabonki.* 1.Deep beach 2.Deep Ocean 3. Deep sea 4. Date syrup 5. Coconut syrup 6. Tightening herbs pills 7. Aci a laƙe 8. Breast enlargement powder 9. Breast firmin oil 10. Ci da kaza 11. Manta uwa 12. Khumrar Mallaka 13. Flat Tommy powder 14. Infection flusher And lot's more. Mun fara end of year sells ɗinmu so maza ku hanzarto a Sweetner zone by season 7 ku kwashi rabonku. 07084161619. 08 Saif na zaune a parlor Antynsa kamar yanda yake kiranta fruits ne a gabansa an baza mai su ya kasa sha shi wannan ɗawainiyar ne bai gane ba kwata kwata, shigowa ta yi ko yanzu ma da Hijab a jikinta da carbi ta zauna a nesa da shi sosai akan wata kujera tana fara'a ta ce "Azumi na yi yau Saif yamma kaxo bazan iya fitowa ba ya aikin?" A ladabce ya gaisheta sannan ya ce "Ga kuɗin Hajiya da safe kince in ajiye a wurina." Ya haɗa da ATM ɗin ya taka har kusa da ita ya miƙa mata ta sanya hannu biyu ta karɓa tana masa murmushi ta ce "To Sannu Saif na gode sosai." Komawa ya yi ya zauna ta miƙe tace taho shigo kaci abinci mana." Ya kalleta amma bai tashi ba har takai kofa ta juyo tana kallonsa "Saif bakaji bane wai?" Muje kaci abinci mana in samu ladar ciyarwa dama yau na yi azumi." Jiki a sanyaye ya bi bayanta har zuwa wani babban parlour dake da dining anan ta zauna shima ya zaune matar jiya ta kira ta zuba musu abinci tana kallon matar ta ce, ki zauna muci abinci mana." Matar da ta saba da kirki hajiyarsu taja kujeea ta zauna tana murmushi ta zubawa kanta, Anty ta ce "Saif wannan mai aikin gidance sunanta Munira, Munira kinga wani ƙanina daga Zaria sunansa Saif." Munira cikeda girmamawa ta kuma gayar dashi ya amsa fuskarsa a sake ganin tare da me aiki ma take cin abinci ya sanya Saif ya saki jikinsa yaci abincin sosai bayan sun kammala Munira ta kwashe kayan, Hajiya Nasare ta ce "Saifullah ya kukayi da Mama." Yana ɗan murmushi ya ce "Anty ta yi addu'a kawai, maganar zama anan ɗinma tace in zauna dama ɗaki ɗaya ne gidan so ni ina kwanan zaure ne ko kuma in kwana ɗakin samarin layinmu." Murmushi ta yi "Alhamdulillah haka ake so ubangiji Allah ya sa alkhairi ne sgaremu baki ɗaya, amma don Allah ka rike amanar fukiyar mutane Saif kaga nima sure nike a gidan duk da ina da aikina amma wannan dukiyar dai ba tawa bace Kam." Cikin ladabi ya ce "In Shaa Allah" Bayan dan wani lokaci ya mata sallama akan gobe zai tattaro ya dawo. ************** Bayan kwana uku.* Yau ma dai Meenal na maƙale a ɗakin Bashir duk yanda ya korata ƙin zuwa ta yi shikuwa harga Allah sam bayaso take shige masa a jikin nan, kuma da farko tsoronsa yaga tanayi yanzu kuwa yaga ta rage wannan tsoron ba hanyar be bi da ita ba amma taƙi tashi daga bisani akan 3str dake ɗakin ta kwanta tana kallonsa da murmushi "Yaa Bash saboda gadonka kake korana ko don't worry i will just sleep here." Be iya yace mata komai ba sai kallonta ya ke har sanda bacci ya fara ɗaukarta, sai da baccinta ya yi nisa sannan a hankali ya sakko daga kan gadon carefully ya buɗe ƙofar not to wake her up ya fice daga ɗakin baya ya rufe mata duvet a jikinta. Da asuba Mami ta sakko ta bishi da kallon mamaki, tashinsa ta yi akan yaje ya yi sallah at the same time tana tambayarsa me ya ke a parlour?" Be bata amsaba ya wuce ɗakinsa ya tarar Meenal ta fito daga toilet da alwalarta anan ɗakin tayi sallah sannan ta fito bayan ya wuce masallaci ta shiga ɗakinta. A daren ranar Zuhair ya iso Abuja anan suka zauna hirar duniya Meenal kuwa tana can maƙale da shi kamar zata cinyeshi tsabar shagwaɓa. Daga bisnai sai watsewa akayi aka barsu shi da ita akan saman cinyarshi bacci ya kwashe ta, Bashir ya fito daga ɗakinsa yana kallon Zuhair ya ce "Wai Zuhair haka Meenal ke zuba taɓara yarinyarar nan so biyu tana kwana a ɗakina, gaba ɗaya na fahimci bata samun kwaɓa a wurinku kai kaga ranar farko yanda ta maƙalƙaleni kamar wata jinjira? Shiyasa jiya data kwana a ɗakin ni a parlour na kwano wai tukunna tsaya kaima tana maka haka." Murmushi Zuhair ya yi kafin ya ce "Bash ai kasan Meenal tun tana ƙarama a wurina take kwana kuma kasan son jikine da ita kamar mage, ni kaina yanxu abin yana damuna banaso tana xuwa ɗakina kwana amma duk randa takejin haukan ko yays zan mata ssi ta kwana." Bash da tunda ya fara magana yake kallonsa ya sauke wata iriyar ajiyar zuciya kafin a hankali ya ce, "Zuhair ka mata faɗa ta daina, nan ɗinma da ta ke xuwamun halama kasheni take so ta yi? Gwara ma kai ai kasan ƙanwar jininka ce ni wallahi ranar data kwanamun na farka tun 4 har asuba ban koma bacci ba kaga idan wani dabanne fa? Shin kowane brother a wurinta brother ne? Beside ta girmi wannan shashancin don ko yanzu aka aurar da ita zata haihu." Zuhair ya ɗanyi murmushi kafin a hankali ya ce "Bashir you are also her brother talk some sense in to her brain, ni idan na koreta wani zubin kuka take kwana yi." A nutse Bashir ya ce "Zan mata magana gobe gaskiya saboda tsaro." Shiru sukayi kafin daga bisani Xuhair ya soma ƙoƙarin tashin Meenal, zsune ta miƙe tana mutsitsike idonta kafin a hankali ta ce "Yaa Zuhair muje ka kwana a ɗakina kaji." Yana kallonta ya ce "A'a Meenal ba za'ayi haka ba ɗakin Bashir nanne ɗakin samari kije ɗakin su Intee mana." Bata fuska ta yi kamar zatayi kuka "Ai yaya su basa sona fa, tunda nazo idan bq Yaa Bashir ba bamai kulani kamar sunga kashi." Dariya kawai Zuhair ya yi ya ce "Laifin kine bakya sakin jikinki da mutane sam na rasa meyasa." Miƙewa ta yi kawai ta nufi hanyar ɗakinta saboda bacci sosai takeji. ***************** Babban compound ne mai ɗauke da flat huɗu sunyi kyau sosai har ba'a magaba, gaba ɗaya gidan kacokam na ma'aikatan gwamnati matasan masu kuɗi a aljihunsu, dukkansu aikine ya kawo su da iyalansu a garin Abuja kuma duk compound ɗin suna mutunta juna matan sun ɗauki junansu kamar wasu aminan juna saɓanin mazan da iyakarsu da juna gaisuwa saboda duk ayyukan su yasha kansu. Yau ma kamar kullum duk matan compound ɗin suna zaune a farfajiyar gidan a ƙasan parking lot da ke cikin gidan wanda dama kowane gida a gefensa akwai parking lot da zai ɗauki motoci guda biyu to a kowane lokaci akwai mijin ɗaya da baya shigowa sai after magrib to kuwa kullum anan suke zaune suna taɗin duniya. Mijin ɗaya daga cikin su aka wangale gate ya shigo dukkansu idon su ƙyam akan motar kallo ɗaya ya musu ya ɗauke kansa ya isa yay parking sannann calmly ya sakko daga cikin motar lokaci guda ilahirin compound ɗin ya haɗe da ƙamshinsa, Salima lumshe ido ta yi ta bude sannan ta kalli Yusra ta ce "Your boo is back yana baɗemu da ƙamshi as always." Dariya Yusrah ta yi irin an yabi mijinta ɗinnan yafi na kowa ƙamshi kafin ta ce "Yea That's My Boo for you." Kowa ya ɗan dara Arwa na kallon Yusrah ta ce "To ki tashi mana." Taɓe baki ta yi sannan ta ce "Saboda ga ubana ya dawo ko? Ai yaji dashi kawia sai duka mazan gidan sun hallaro ma tashi a tare." Shewa sukayi dukkansu shikuwa batare da ya koda kalli inda suke ba duk da yake dama dai yanada nisa da su ya nufi cikin gidansa kai tsaye a can ƙasan zuciyarsa yana jin zafin wannan zaman banza da matan suke yi, kullum fatanshi ya samu gidan da bashida nisa da office mamar wannan ya ɗauketa acikin matan. Bai wuce 10mns da shiga ciki ba Mijin Amrah ma ya shigo ya samu wuri yay parking ya ƙaraso wurin ya musu sallama sannan duk suka gayar dashi ya wuce cikin gidansa, haka suna nan zaune sai da tas mazan gidan suka dawo banda mutum ɗaya wato Mujib da ya tsani ganinsu duk yammaci ya sanya kwata kwata ma ya daina sha'awar dawowa da yamma sai after Isha. Yusrah ce ta fara miƙewa kafin ta ce "Yanzu zanje ina isa ta baya zanbi in shiga ɗakina sai na gabatar da sallah har isha zai ganni kunsan kalan nawa takun daban dana sauran mata, yanzu zan ɗauki wani arnen wanka in baza Her royal highness khumrah na magana ya ƙare." Duk aka kwashe da dariya a wurin ta juya ta ce "Sister's ma haɗu gobe da yamma." Ta juya tana wani mulmula katafaren kunkurunta cikeda shaƙiyanci, Sameerah kallo ɗaya ta mata ta taɓe baki sannan taci gaba da dannan wayarta acan ƙasan zuciyarta kuwa takaicine sosai aranta kasancewar moha ba mijinta bane sam sam ta gama raina ajin mijinta dama dukiyarsa saboda yanda matar Moha Yusrah ke zuzuta girman abin wandonsa ma kawia ya isa ta gano mijinta bai wani kai ba, underneath her breath taja wani gajeran tsaki mara sauti, Salima ce ta miƙe alright my giant MB ya dawo i have to now mu haɗe gobe kawai." Nan duk suka watse ya saura Sameerah ce kawai miƙewa itama ta yi ta shiga gidan Yusrah ta main parlour mai aikinta ta leƙo take ce mata tana ciki, kutsa kanta tayi ta isa har tsakiyan parlour tana kallon Moha ta washe baki "Uncle Moha good day." Kallonta ya yi so ɗaya ya ɗauke kai kafin ya amsa kamar baya so a taƙaice "An wuni lafiya." "Alhamdulillah, afuwan na shigo muku wallahi abu nake so dama in karɓa a hannun Yusrah." Baice mata komai ba ta wuce tana wani lanƙwasa kunkuru kallo ɗaya ya yi wa bayanta ya ɗauke kai yaci gaba da shan Coffee da ke gabansa saboda yanayin sanyi a garin, acan ta shiga Yusrah na wanka ta fito tana wani kwarkwasa ta kalleshi "Uncle Moha ina saurin bazan iya jira ta fito daga wanka ba, kuma na tabbatar Mujib yana hanya yanzu bana so ya dawo bana gida, idan dai ta fito kace saƙon ta ajiyemun gobe." Batare da ya kalleta fuskarsa yana TV ya ce "Ohk." Juyawa ta yi sai kuma ta dawo "Uncle yi haƙuri ina ta damunka wayana ba chargy zan kiran Mujib ya tahomun da fruits ko zaka bani aron wayarka?" Da hannu ya nuna mata wayar "Here you can use it." A saman table ɗin ta ɗauki wayar ta yi dialing number ta ya soma ringing ta kashe ta goge kiran sannan ta ajiye mai wayar "User busy bara in haƙura kawai." Baice mata komai ba ta juya kawai ta fita sannan ta ƙulle ƙofar. Tana isa balcony ta dafa ƙirjinta this is the 10th time tana trying samun number wayarshi sai yanzu Allah ya yi a saɗaɗe ta koma gidanta ranta fess. ************** *Bayan 2 weeks.* Tuni su Meenal sun bar Abuja bayan sunsha dogon zama, Bash yayi iyakar ƙoƙarinsa wurin shawo kan Meenal da ɗabi'unta kuma ta masa alƙawarin zata gyara duk wata ɓarnarnar da ta ke aikatawa. Ta dawo da suturun hausawa sama da talatin duk Bashir ne ya ɗinka mata yana ji da Meenal ainun, can ƙarƙashin zuciyarsa kuwa ya ƙudirta aransa komai turancin mahaifinta da zaran takai 18yrs zai aureta don kuwa tuni yanzu ya gama shigewa jikinta yanaso ya koya mata son shi tun tana cikin ƙuruciya yanda nan gaba baxata ce masa a'a ba, yau tana kwance a ɗakinta a gida wayarta ya soma ringing ta kai hannu ta ɗaga ganin Yaya Bash tayi azamar kai hannunta ta ɗaga tare da kaiwa kunne "Yaya." Ta kira sunanshi a shagwaɓe yana murmushi ya ce "Cuty menene?" Cikin shagwaɓar ta ce "Bakai ba ne inata kiranka baka ɗagawa tun safe." Gyaran kwanciyarsa ya yi sosai kafin ya ce "Kiyi haƙuri ina school ne ina dawowa na tafi shagunan mu na duba dannsn na taho gida." Shiru ta masa ya ce "kinci abinci?" Tace "Bana son porridge." Ya ce "To me zaki ci?" Buɗa hannu ta yi ya ce "Fried rice and chicken?" Ta ce "Gasashiyar kaza da youghurt." A hankali ya ce "To zan tura a saya miki nan da 1hour zai iso miki." A hankali ta ce "Yaa Bashir." Ya ce "Na'am." Ta ce "Me ake nufi da french kiss?" Shiru ya yi na wuccin gadi kafin ya ce "Ke a ina kika ji?" Shiru ta ɗanyi kafin ta ce "Noo a wani novel ne nagani ance miji da mata suna yi." A ɗan fusace ya ce "Meye novel? Wato Meenal bakya ji ko? Ina ruwanki da wnai novel st your age? Idan na rabaki da wannan ki koma wancen ko? Inata lallaɓa ki amma sai gaba gaba abinki yake yi ko? Tunda har sukace anyi French kiss ai sun faɗa yanda akeyi so banda shashancin ni meyasa zaki tambayeni kina son mayar da kanki 'yar iskar yarinya duk abin da y'an iskan yara sukeyi kema shine burinki ko?" Cikin tsoro ta ce "Allah yaya ba haka bane ba i have no one to ask shiyasa na tambayeka." Cikin ɗaga murya ya ce "If you really want to ask questions why don't you ask about your religion or anything concerning education na wani aspect kiss ɗin kawai ya isa kisan cewar kalmar iskancine, look Meenal daga yau ba ruwana da ke kar kuma ki ƙara kiran wayana na gaya miki dai." Ɗif ya katse wayar jikinta a sanyaye ta ƙara dialing number shi amma har ya gama ringing bau ɗauka ba, a kasale ta mayar da kiran zuwa wurin ƙawarta Sauda suka gaisa tace "Sauda is there anything wrong in asking your brother cousin brother what a french kiss is?" Sauda dake zaune kusa da Mamanta ta miƙe tana cewa "Ntwrk rawa Meenal me kike cewa?" Ƙara maimaita tambayarta ta yi a nutse ta ce "Tooh lallai babbar magana ma kenan, to indai ba rashin kunya da tashen balaga ba me zai kai mace tambayar namiji irin wannan abun ko ubanta ne ko, ai ƙarshen rashin kunyaf da mace zatayi namiji ha mata kallon 'yar iska kenan." Hankali tace Meenal ta ce "Na shiga uku, wallahi Sauda Yaa Bashir na tambaya kawai ƙawata ɗinnan nacewa anmun wa'azi yayuna da suka kamani ina kallon wannan abun na tuba na daina shine nace mata yanzu da bama zuwa school ina yaw0 fita akaina shine tace idan na shiga Google a saka hausa novels zangansu da yawa inke karantawa shine naga wai ango da amarya akace french kiss sukayi i just wanna know what that was shine na kira Yaa Bashir and at the end he insulted me like hell and hang up, shine duk na damu." Sauda ta kalli ƙofa sannan ta ce "Gaskiya Meenal ke matsalarki wowta wallahi ke basai n ki kiran ba meye wani kiran sa? Yanzu kinsan zaton zaiyi ke 'yar iska ce maza suna taɓaki?" Da sauri Meenal ta tashi zaune "Maza kuma? A ina na gansu ni wallahi ba ruwana da wannan abin kawai ni i was curious about it shiyasa amma ba haka bane ba." "To shi ya zaiyi ya gane Meenal?" Kawai send him a text ki bashi haƙuri next time ki raba kanki da wannan shirmen zamu koma SS1 soon focus on your books ki raba kanki da biyewa ƙawayen banza." Jiki a mace tayiwa Sauda sallama ta ƙara kiran Bashir yaƙi ɗagawa ta tura masa message nan ba ba reply gaba ɗaya jikinta sai da jikinta ya mace murus. Saif yau yana zaune a parlor ɗin Antynsa wuraren ƙarfe 9 na dare bacci yake ji amma ta tasashi a gaba da kallon wani film ita da Munira, har yanzu ya kasa sakin jiki da ita a matsayin sa na ɗan gida, ganin kallon ba mai ƙarewa bane ba ya ce "Anty Bacci na ke ji wannan film dai ina ga banda ni a masu ganin ƙarashensa." Dariya ta yi tana kallonsa "Saif kenan kana son baccin wuri, mai gidan ya kusa dawowa next week zai dawo saboda haka akwai yawo gaskiya, sai kayi haƙuri idan yazo saboda akwai aike kamar me." Murmushi kawai ya yi ya miƙe tace "To shawarmar fa? Kaife kace sai dare zaka sayomun." Dariya ya yi mai sauti"Idan kince inje yanzu ai sai in je." Tana mayarda dubanta ga TVn ta ce "A a sai nace kaifa kamun alƙawari." "Wannan kallon ne ya ɗauken hankali ai." Ya fada yana shafa sumar kansa "Gyaran zamanta ta yi "Jeka da yamma gobe ka saya mun." Sallama ya musu ya fita ya tafi challet ya kwanta bayan ya yi alwala saboda baya kwanciya sai da alwala shikam. ********* Tunda Daddy ya dawo tafiyar da ya yi zuwa lagos ta kwana uku Mom ta rasa inda zata sakashi, suna zaune a parlor kamar ko yaushe amma, tana manne a jikinsa kamar wata jinjira, yaran kuma basanan sun tafi siyo abu, tana shafa lip's ɗin sa da ɗan yatsanta tana sakar masa murmushi ta ce "Honey i missed you kwana uku sai naji kamar shekaru uku da badan emergency da muka samu ba da ba abin da zai hanani binka." Kalabar kanta yasoma shafawa yana kashe mata wani kallo "Really 'yan matan malik ai ni na zata kin manta dani jiya good 4hours bamu yi waya ba and i called bakiyi picking ba." Narkewa take a jikinsa "Ɗan saurayin ɗawisu ai kaima kasan bazan taɓa iya mantawa da kai ba, ko na minti ɗaya bare 5hours wani theather muka shiga mai wahala shiyasa." A hankali ya ce "Can i?" Tana wnai shagwaɓe mai ta ce "Sure mana." Bakinsu ya haɗe wuri ɗaya nan da nan suka faɗa wata duniyar ma'aurata. Isowar su Zuhair gidan ta sauka da ledar abubuwan da suka sissiyo, shi kuwa ya tsaya waya da Bashir a mota, da sallama ta shiga parlour turus ta tsaya tana kallonsu bata ko ƙiftawa duk da ba wadatar harke a parlour don dama idan suna nan wani deep light suke kunnawa a parlour da dare amma kamar a screen na tv take ganinsu suna sambatu Dad is just giving momy kisses all over her neck and ears, sai surutai sukai suna smooching juna, tanata tsaye kusan 3mns basu ganta ba har Zuhair ya shigo baiko lura dasu ba sai da yaga tana kallon direction ɗin sannan ya sake baki yana kallon ikon Allah shima ganin tsayin bazai fisshesu ba yaja hannun ƙanwarsa da har ta zune ledojin a wurin suka dawo balcony giving her warm hug ranshi a tsananin ɓace da abin da iyayen suke, ita kuwa sai kawia ta fashe da kuka lokaci ɗaya jikinta yana rawa, haka kawia itama bataji daɗin ganinsu haka ba, yanzu ta fara hankali kuma yayanta yana yawan nuna mata su momy abin da suke shine halastacce sabosa zamtowarsu mata da miji amma yanda suke ba haka annabi ya koyar ba a ɗaki akace suje su kashe fitila, a hankali a wurin kunnenta ya ce "Stop crying dear ai ke bakisan suna cikin ba so laifin su ne kinji daina kukan, next time da zaran kin gansu a haka just leave the place immediately and make sure baki tsaya kallon komai ba ba kyau." Da ƙyar ya lallaɓata ta yi shiru amma tana manne dashi a tsorace. Mom Nu'aiym Free pages 07084161619