*NAJEEB* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(maryam obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *http://WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad@ Maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *DEDICATED TO.....* *MY LOVELY MUM* *PAGE1* *ASSALAMU'ALAIKUM* *DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JIN 'KAI, TSARKI YA TABBATA GA ALLAH UBAN GIJIN TALIKAI WANDA YA SAKE BANI DAMAN SAKE RUBUTA WANNAN LABARIN, YANDA NA FARA LAFIYA ALLAH YASA IN GAMA LAFIYA🙏* *WARNING* ~BAN SON KORAFI, WANDA YAGA BAZAI IYABA YA BARI, SHI RAYUWA BABU DOLE, BAZAN D'AUKI ZAGIN DA AKAMUN AKAN NOVEL DIN *BARIKI NA FITO* BA NOVEL D'INA KYAUTA NE, AMMA WLH IDAN AKA ZAGENI ZAI KOMA NA KUD'I, NASAN REAL FAN'S D'INA WILL COME AND PAY, FAKE ONE KUMA NASAN BAZASU ZOBA, SO PLZ A KIYAYE, IN KAGA BAI MAKA BA, JUST LEAVE IT, SANNAN WANNAN LABARIN ZAIZO DA WANI SALO, KAWAI KU BIYONI NA RIGA NA TSARA LABARIN~ *LONDON* Airport wani jirgi ne mai cin mutane 500, ya sauka airport inda mutane suka fara fitowa, yayin da masu taransu suke tsaye suna jiransu, haka har suka gama fita daka cikin jirgin. Wani Guy ne fari Mai cikar zati ga kyau ga kwarjini ya fito daka cikin jirgin sanye da farin kaya, wanda zai baka tabbacin cewa shi pilot ne. Mi'ka yayi tare da kallon gefenshi inda ya fara tafiya lokaci d'aya, wani d'aki ya nufa inda Nan ne aka tanadar ma matuka jirgin in sunzo zasu dinga hutawa, d'akuna ne a jere sunkai guda Goma, shiga yayi yana shiga yayi toilet. Jim kad'an sai gashi ya fito alaman yayi wanka yana goge kanshi da towel, wayanshi ne ya fara ruri d'auka yayi yaga Monica, d'an tsaki yaja tare da danna wayar yace nazo, just coming, yana fad'in haka ya kashe wayan ba tare da yaji Mai zata fad'a mishi ba. Ko 30mnt da Gama wayan baiyi ba aka fara mishi nocking, daka shi sai boxer a jikinshi, babu ko riga, haka ya tashi ya bud'e kofar, ganin Monica ce yasa ya kura mata ido ganin irin shigar da tayi wanda gaba d'aya half naked, d'an tsaki yayi domin duk da Monica Tana biya mishi bukata baya son tana irin wannan dressing din, dan yana da kishi, uwa uba bazai so ramin daya shiga ba wani ya shiga, shi kaf y'an matanshi sun San halinshi, shi zai iyayin komai a gabanki amma ke baki isa kiyi ba, domin yasha fad'a shi mata bai d'aukesu bakin komai ba, face Abun hutawa, sannan tunda yana da kud'i zai iya harka dako wace mace, ba tare da damuwa ba, sai yasa har yau ya kasa aure tunda yana samun abunda namijin auren ke samu a cewar shi.... Hugging d'inshi Monica tayi wanda yasa dole ya dawo daka duniyar tunanin daya afka. D'an tureta yayi tare da fad'in just go away. Tsayawa tayi sororo Tana kallonshi, cikin harshen turanci Wanda bata iya fad'in sunanshi Sosai ba, tace najub what happen? Kallonta yayi shima cikin harshen turancin yake mata magana, yace nace ki tafi Sanin halinshi sarai yasa ta juya, domin tasan ko tafi kud'a naci tunda yace mata ta tafi dagaske yakeyi, komai zatayi bazai saurareta ba, tayi nisa Sosai ta tsaya tana tunani, lokaci d'aya ta kalli dressing d'inta, kaita dafe alaman ta kwafsa. Shiko rufe kofarshi yayi domin bacci yakeji Sosai, dama yaso tayi massaging d'inshi ne, but ta bata mishi rai, dole ya kwanta bai dad'e ba bacci yayi gaba dashi. Waye wannan guy din? Ku biyoni nan gaba kad'an za kuji ko Waye. *NIGERIA* Tafiya take tana sauri daka ganin alama tana cikin farin ciki Sosai, domin kallo d'aya zaka mata ka gane irin farin cikin da take ciki, wani Gida ta shiga, cikin sauri, a tsakar Gida ta iske umminta da kakarta wacce take kira da granny, tace ummi ummi ko sallama batayi ba, tace ummi kalla naci jamb d'ina, na samu 198 wayyo dad'i naci jamb. Granny tace Dallah Rufamin baki, kin shigo ko sallama babu, kina wani fad'in kinci Janus ne ko me kike fad'a oho. Dariya ibtisam ta saki tare da fad'in ba Janus bane jamb nace. Granny ta tabe baki tare da fad'in koma dai miye, ni bason wannan karatun nake ba, shima Umar d'in, na rasa mai yasa yake biye miki, in banda iya shege ace yarinya takai shekara Goma sha bakwai ace tana gida har yanzu ba'a maganan aure sai wani karatu, ta k'arasa maganan tare da tsuke baki. ita dai ummi bata ce musu komai ba, dan inda sabo ta saba, sannan yanzu inta tofa wani abu, Indai granny ce da ibtisam ba'a shiga tsakaninsu. Ibtisam tace gaskiya granny ki daina min irin haka, yanzu na samu dakyar abba ya yarda amma kina son rusa mun komai, shi auran ba lokaci bane, rungumo granny d'in tayi sannan taci gaba da fad'in, Kinga ina gama karatu sai aure, nan da shekara hud'u. Granny tace shekara hud'u? Kuka ta saki tana fad'in Wlh bazan yihu ba, har sai kin k'ara shekara hud'u a gida, yanzu kina 17, sai kin Kai 21 sannan zaki aure, sai kin gama tsofewa a gida, bari Umar d'in yazo, shike d'aure miki gindi Ibtisam tace wayyo Allah na shiga uku, gaskiya granny kina son samun hawan jini. Granny Tana d'an share kwallanta Tana fad'in, Aini kin samun, yanzu ace aure sai nan da shekara hud'u, inna mutu banga auranki bafa? Shima gashi wannan shegen miskilin ya'ki aure, shikenan jikokin nawa bazan ga y'ay'an suba, amma Nasan maganin ku daka ke har shi Wlh. Ibtisam tashi tayi domin jin an kira miskili tasan wa granny ke nufi, domin a duniya babu wanda ta tsana sai shi, dan ita ta tsani mutum Mai girman kai. Ummi dai bata tanka musu ba, wani abun ma in sukayi dariya suke bata, granny na matukar son ibtisam domin sunanta aka saka mata, Amina, kuma wannan fad'an da granny take tayi koda tayi ma mahaifin ibtisam magana ya hanata, tana ganin ibtisam ta Fara kuka da fushi zata ce a barta, domin bata san ganin jikar tata kuma takwarar tata cikin damuwa ko kad'an. Ibtisam abinci ta Fara ci tana fad'in, yanzu Idan na zama wata babba a gwamnati inna Gama karatu, ai sai kinfi kowa jin dad'i. Granny tsuke baki tayi tana fad'in Kedai kika Sani, aure dai shine darajan mace. Ummi tace ni maza ki gama cin abinci kije min kasuwa. Granny ta kalli ummi tace yanzu da tsohon ranan nan zaki aikata kasuwa? Ki bari rana ta fad'i. Ummi tace ai gwara taje ta dawo da wuri, kar muyi daren girki. Granny tace koma dai miye sai rana ta fad'i, yanzu inta Fita cikin rana ta kwaso ciwon kai ai baki da Asara.. Jin haka yasa ummi ta tsuke bakinta tare dayin shuru, domin tasan halin granny sarai Indai akan ibtisam ne Bayan ibtisam ta kammala cin abinci, ta tashi ta nufi Ummi tare da fad'in mai zan siyo? Kafin ummi tayi magana, caraf granny ta amshe da fad'in, oh Ina cewa ki bari rana ya fad'i kina fad'in mai zaki siyo koh? Wlh Idan kika dawo kina kanki na ciwo ko kallonki banyi. Ibtisam tace dama zance miki kaina na ciwo ne? Kona fad'a Aiba ciremin za kiyi ba. Granny tace toh shikenan ke kika sani tare da tashi tana fad'in bari in rakaki in wasa kafa. Da sauri ibtisam tace babu inda zaki bini, wajan da zani cikin minti talatin in dawo, in Naje dake Ai sai nayi awa uku, gwara Kima zauna . Granny tace ah, lallai naga dai k'afa tace, bata wata ba, kuma Wlh saina biki, kallon ummi tayi da take ta faman musu dariya, tace maza ki fad'a mata abunda zata siyo muje mu dawo. Nan ummi ta fad'ama ibtisam abubuwan da take bukata. Babu yanda ibtisam batayi ba, amma granny tace Wlh tare zasu, haka suka fita, ibtisam tana mitar inta fad'in mata a kasuwa bazata iya d'aukanta ba. Granny tace ke kika sani, in Kinga dama inna fad'i ki wuce ki barni a nan, a haka kike son zuwa karatu, a gaban mu, Ina fad'a kina fad'a, ni Wlh kunya nake ji, sai inga kaman ana nunani ace muna da katuwar budurwa y'ar shekara Goma sha bakwai a matsayinmu na Fulani ace ba muyi mata aure ba. Ibtisam dariya ta saki tare da fad'in, ai sai kiyi tajin kunyar, ai bance ki fito tare dani ba. Granny tace ah lallai, ni Kinga yi gaba inyi baya, dan gaskiya ji nake kaman ana nunani Ibtisam tace Aiko tare zamu jera Wlh,wa yace ki biyoni? Ai ban saki ba. Granny tamke fuska tayi, ita a dole ranta ya baci, Hhhhh kunji tsohuwa da karfin hali. Tafiya suke har suka k'arasa kasuwa, ibtisam tayi siyayya, granny ta amshi wasu kayan, suka juyo, har sunyi nisa da kasuwa Granny ta tsaya. Ibtisam tace miye kuma? Granny tace goro na ya k'are, na manta ban siya ba, gaskiya sai mun koma na siya Ibtisam tace Kai Kai na shiga uku, yanzu mun kusa zuwa Gida, shine zaki Mai damu kasuwa, gaskiya hakuri za kiyi da wannan goron yau, ni bama uncle yace ki daina ciba, yana da illah . Granny tace Dallah rabu dashi, inda yana da illah da tuni ya fito min, muje ni ki rakani in siya goro, su y'an boko sai iyayi da shegen k'arya, Abu kad'an suce anyi bincike babu kyau, tsaki taja ta juya ta Fara tafiya. Ibtisam babu yanda ta iya dole ta bita. Sunje ta siya goron, ibtisam tace gaskiya muhau machine, na gaji. Granny tsaki taja tare da fad'in in zaki biyoni ki biyoni, yara sai son jiki Granny na gaba ibtisam na baya, wani mai mota ne tun daka nesa ya hango ibtisam tana tafiya, yanda take tafiyan zai nuna maka cewa lallai ta gaji da tafiyan, harya wuce ya dawo baya, tare da fita daka motar, ya nufi ibtisam Sallama yayi mata, amsawa tayi dan ita a tunaninta zai tambaye tane. Sai taji sabanin haka, Tana k'okarin yin gaba, sai ganin Granny tayi a wajan, tana fad'in sannu yaro, ya akayi? Har katsa ya tsugunna ya gaida Granny, domin kobai tambaya ba yasan kakarta ce Granny amsawa tayi cikin sakin fuska tare da fad'in tashi yaro, ya sunanka? Yace kabir Itbtisam kam ranta ya baci, Sosai domin ganin yanda ta biye mishi Yace mama muje in kaiku Gida. Granny tace toh d'ana muje, amma grandi suke cemin ita da miskili. Dariya kabir yayi tare da fad'in kodai Granny?.. Da sauri tace eh grandi hakane Kabir dariya yayi Sosai Kallon ibtisam tayi da bata da niyan tafiya, tace muje. Ibtisam babu yanda ta iya tunda Granny ta bishi haka itama dole taje, bud'e ma Granny gidan gaba yayi ta shiga cikin motarshi Mai k'iran COROLLA, ita kam Itbtisam baya ta shiga, sai fira Kabir da granny suke kaman Sun saba, gaba d'aya ma kaman sun manta da ibtisam a motar, wacce ta gama kulewa da granny. Granny taita nuna mishi hanya har suka isa kofar gidan, inda ya faka, Granny tace fito jika na, ai baka tsaya nan ba,. Kabir yace Granny Zanzo gobe yanzu ana jirana. Kallon ibtisam tayi tace amsan min number d'inshi Ibtisam ji tayi kaman tayi ihu saboda takaici, wato a amsan Mata number dinshi, shiko Fara gaya ma ibtisam yayi dole ta Fara rubutawa, Bayan ta gama yace ta kira yaga number din, kaman tace zata kirashi da wayan granny d'in inta shiga gida, amma ganin irin kallon da Granny tayi mata tasan zata iya tsinkata yasa ta kira. kabir yace ngd saina kira, ko amsa bata bashi ba ta shige cikin gida, cikin takaici Granny tace toh saina ganka, yace toh Granny tare da bata dubu goma yace asai goro. Dakyar Granny ta amsa, saboda yace shima jikanta ne. Tafiya Kabir yayi yana tuki yana nishad'i, lallai ya samu matar aure, ya samu irin choice din macen da yake so, domin yana son mace Mai nutsuwa da kamun kai, yau kad'ai daya taba ganin ibtisam yaga nutsuwarta da kamun kanta....... Uhm muje zuwa ~MARYAM OBAM~ *NAJEEB* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(maryam obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *http://WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad@ Maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *DEDICATED TO.....* *MY LOVELY MUM* *PAGE 2* *London* Bayan ya tashi daka bacci, saka kaya yayi tare da fita, inda yabar airport din, ya shiga taxi direct gidan Dad dinshi dake London ya nufa, koda ya isa ma'aikatan gidan na nan kofar gidan a bud'e yake dan haka ya shiga Kai tsaye inda suka fara gaidashi, d'akinshi dake gidan ya nufa inda yayi wanka tare dayin sallah la'asar. D'aukan wayanshi yayi yayi dialing din wata number, sakawa yayi a kunnenshi ya fara magana cikin harshen Hausa Wanda bai wani kware ba, naji yana fad'in mum nazo London, na gaji. Mum din cikin harshen turanci ta bashi amsa tare da fad'in sorry my only son, ya gajiya, ka kwanta ka huta, hope kaci abinci? Yace no mum banci komai ba, yanzu dai nake tunanin in nema abunda zanci, Ina zarah? Mum tace Taje saloon bata dawo ba Yace ok inta dawo tell her I said Hi to her Mum tace ok my only son, make sure ka nemi wani abu kaci yanzu Yace OK mum I will. Yana kashe wayan ya kira dad d'inshi dake k'asar saudiya domin ya tafi umra, har kiran ya tsinke Dad d'in bai d'auka ba, yana ajiye wayar kira ya shigo cikin wayarshi, d'auka yayi yaga janet dannawa yayi tare da sawa a kunne. Tace wow ban San zakai picking call d'ina ba, and ban san kana London ba, kawai nace bari in kiraka, Ashe kana nan, plz nagit should I come and see you, I really miss you so much. Ok kawai yace tare da kashe wayan Da sauri ta tashi domin ta gane yana nufin tazo. Najeeb na nan zaune saiga Janet tazo, nufanshi tayi tare dayin hugging dinshi, lokaci d'aya kuma ta sakeshi tare da sakar Mai peck kiss a goshi tana fad'in nagit I really miss you, tunda Nayi sex dakai bana jin dad'in yida kowa. Baice komai ba sai murmushi da yayi kawai, tare da matsota jikinsa, lokaci d'aya yasa hannunshi akan breast d'inta domin a duniya yana son mace Mai breast , sai yasa duk y'an matanshi suna dashi, inma baki dashi toh ko kallo baki isheshi ba, and yana d'aya daka cikin abunda yasa yake son matan turawa, saboda koda nonon su ya zube yana da kyau ba irin na matan Nigeria ba, a cewar shi. Shafa mata breast d'inta yake Sosai, lokaci d'aya ya cire rigan jikinta, kirjinta da babu koda bra, gaba d'aya suka bayyana a fili, kan breast din ya kamo yana murza Mata, nishi ta Fara saki alaman ta Fara tafiya, Lokaci d'aya ya tashi, ya fita ido ta bishi dashi alaman mamaki Najeeb falo ya fito, direct kofar falon ya bud'e inda ya fita waje, Jim kad'an ya dawo, alaman ya bada sa'ko a Kawo mishi Abu, koda ya dawo a kujeran falon ya kwanta. Janet jinshi shuru yasa ta fito bayan tasa riga, ganinshi tayi a kwance Abun ya bata mamaki, tare da tunanin wani irin mutum neshi haka? ita gaba d'aya ta Fara tafiya, ya tasar mata da sha'awa amma ya fito falo ya kwanta ba tare daya biya mata bukata ba, nufanshi tayi inda ta kwanta akan jikinshi itama. Baice mata komai ba, sannan baice ta d'aga shiba, sai faman mishi musur musur take a jiki tare da shafa mishi gashin kanshi dake kwance luf dashi gwanin sha'awa, fuskanta na kallon fuskanshi tace nagit ka had'u. Murmushi kawai yayi tare da kawar da fuskanshi gefe. Ganin haka ta d'agashi tare da saka hannunta a cikin wandon shi, lokaci d'aya ya janyota jikinshi tare da matseta Sosai, yana kissing din wuyanta, nocking din da akayi shine yasa ya saketa tare da tashi, amsan sa'kon yayi inda ya nufi kitchen, Jim kad'an ya fito. Bai dad'e da fitowa ba, saiga wata baturiya ta fito mishi da abinci, ta ajiye a dinning tare da gaida Janet. Zama yayi akan dinning din, ya fara cin abinci, itama Janet tashi tayi tazo ta faraci, bude wata kwalba yayi na wine Wanda naga ansa with alcohol, zubawa yayi a glass cup, ya farasha, bai wani shada yawa ba, ya barshi tare daci gaba dacin abinci, bai wani cida yawa ba ya tashi tare da wine din ya koma kan kujeran falon ya kafa bakinsa ya fara sha inda saida Ya shanye Kafin ya ajiye bottle din. Gaba d'aya duhu ya fara gani, domin yasha da yawa, yana gani dishi dishi, Janet ganin haka alaman ya bugu yasa ta kamashi sukai bedroom, koda suka shiga ta ajiyeshi akan gado tare da cire kayan jikinta da sauri, Bayan ta cire nata, ta Fara cire mishi nashi da sauri, tun tana cire Mai yake kissing d'inta tare da janyota jikinshi amma duk da haka saida ta cire mishi kayan. Kissing din junansu suke, tare da shafa junansu, musamman Najeeb dake buge, baya ganin kowa sai ita, yana ganinsu a sama, breast d'inta ya fara sha yana mata wasa dashi, ita kuma bata komai sai sakin nishi da fad'in oh so sweet, get up and fuck me baby. Surutai take mishi alaman ya tashi yayi mai gaba d'ayan, wanda yake nuna tana matukar sha'awa Sosai. Amma Najeeb kam gaba d'aya kaman badashi take ba, sai wasa yake da nononta, lokaci d'aya ya tashi yasa mata banana dinshi cikin hq d'inta, baka jin k'aran komai sai sautin ihunta...... *WAYE NAJEEB* Alh Abdullahi, tsohon Sanata ne wanda ya ri'ke Sanata sau uku, Bayan nan ya ri'ke ma'kamai Kala Kala, inda daka karshe yabar Siyasa ya koma kasuwanci, d'an Asalin garin adamawa ne, su biyu iyayensu suka haifa, shida kaninshi Umar, mahaifinsu ya rasu tun tuni, sai mamanmu wacce take Raye kakar najeeb kenan, Umar yana zaune a garin Kano, yana da shagon saida atamfofi a kasuwar kwari, shagon babba ne, Wanda d'an uwanshi ya bashi Jari, Umar yana da mata d'aya aysha, yana da yara biyu Amina wacce suke kira da ibtisam saboda Sunan mamansu aka saka mata, sai k'anin ibtisam Ahmad, Wanda yake Abuja wajan alh Abdullahi yake karatu a can, matar alh Abdullahi d'aya balarabiyar k'asar Dubai ya aurota bayan matarshi ta Farko ta rasu wacce basu taba haiyuwa ba, lokacin yana samun kud'i shine ya auro y'ar k'asar Dubai mai suna Jawda, suna ce mata mum yaran alh Abdullahi shima biyu, NAJEEB shine babba ansa mishi sunan kakanshi, sai kanwarshi Fatima zarah. Najeeb gaba d'aya karatunshi a America yayi, primary school kawai yayi a k'asar nan, inda ya karanci pilot, matukin jirgin sama, yana gama karatu America suka rik'eshi yana musu aiki, yau bashi can k'asar gobe bashi can. Sai yayi wata biyar uku biyu baizo Nigeria ba. Najeeb tun sanda ya fara girma, lokacin yana America yana karatu, yana fama da kadaici, lokacin yayi wata budurwa mai suna Tara wacce itace sanadin canza mishi rayuwa, daka fara zinace zinace da shan giya, tun yanayi kad'an har Abun ya zaman mishi jiki, gaba d'aya wannan abunda Najeeb yakeyi iyayanshi basu sani ba, babu wanda zaice Najeeb nashan giya sai dai in gani mutum yayi, sannan yakan sha giyan ne In bashi da aiki, in yana da aiki kuma bayasha. Najeeb yana son mace Mai nono Sosai, domin shi babu abunda yake burgeshi a jikin mace sai breast, sai yasa duk matan da yake bi sai yaga tana da nono manya, sannan kuma ba irin k'aton nan ba dai2. Najeeb yana da kishi Sosai gashi miskili, in yaga dama sai ya kwana tare da mutum amma bazai kulashi ba, shi koda ya sanka in baka mishi magana ba, ko kallo baka isheshi ba,inma ka mishi sai yaga dama zai kulaka, Najeeb yana da kishi Sosai, Idan yana neman mace bai yarda ta k'ara bin wani ba, daka ranan daya kamaki da wani ko yaji labari ya barki kenan har abada, domin yace bai yarda ramin daya shiga ba wani ya shiga, shima ya k'ara shiga, sannan ko mace yake nema baya son yaga tana dressing d'in banza, saboda yana jin haushi, yafi son koda zatayi banzan dressing yafi son ta mishi a gida, shi d'aya, tashin hankali yau naga karfin hali Najeeb yana da kud'i Sosai, ga business da yakeyi Wanda ake kulan mishi dashi, babu yanda ba'ayi dashi akan yayi aure ya'ki, Granny tayi mitan tayi harta gaji ta zuba ido, tana addu'a tare da fad'in hala aljannar dare ce ta aureshi. Akwai wani lokaci da ibtisam taje abuja, da yake zarah sa'arta ce,amma ibtisam ta bata shekara d'aya, lokacin Najeeb yazo Nigeria, ta gaidashi ko kallonta baiyi ba, a tunaninta baiji bane, ta k'ara gaidashi tsaki yaja tare da fad'in are you mad? Sau nawa zaki gaidani? Ko dole saina amsa, tafi daka nan idiot, tunda ya mata haka ta tsaneshi, bata son koda maganan Najeeb taji anayi Itama gashi ta iya miskilancin, gashi an tabo ta. Ibtisam tana son karatu Sosai, amma Granny ta k'osa taga tayi aure, shima mahaifinta yana da burin tayi aure amma ganin shima ilimin yana da muhimmanci, sai yasa ya yarda da kudiran d'iyar tashi, Bayan mum din su najeeb ta k'ara wayar mishi dakai akan muhimmancin karatun d'iya mace a wannan marran, duk da Shi ba wani karatu Mai zurfi yayi ba, shima Abdullahi abunda yasa yayi karatu Mai zurfi, uban gida ya samu lokacin Wanda ya d'auki nauyin karatun shi. Mahaifin ibtisam ya amince tayi karatu inda ya kawo ma Granny, uzuri da ibtisam bata da wani tsayayye, Granny Tana ta fad'a AI dole kowa ya'ki zuwa tunda bata kula samari. Ibtisam chocolate colour ce, colour dinta yana da matukar kyau, tana da tsawo amma ba Sosai ba, haka ba gajera ba, dai dai tsawonta, Tana da manyan idanu Wanda ya k'ara ma fuskanta kyau, bata da jiki kuma ba siriri bace, tana da cikowar kirji, sannan tafiyarta in tanayi kaman bazata taka k'asa ba, sannan tana da aiki Sosai, ga k'okari boko da islamiya, ita da zarah sukai jamb wannan shekaran duka suka saka ABU zaria, kuma ita da ibtisam din duk sun samu score din da ake bukata, sai neman admission kuma. Najeeb fari ne Sosai domin ya d'auko farin mum d'inshi, sabanin zarah da bata da haske Sosai, Najeeb yana da faffadan kirji, gashi shiba mai jiki ba, ba kuma siriri ba, kana kallon Najeeb Kaga jarumin namiji, gashi da kwarjini Sosai, Najeeb bai wani iya Hausa Sosai ba, domin ba'a kasar yayi karatu ba, ita kam zarah tana ji Sosai. Abunda yasa Granny take kiranshi miskili saboda rashin yin maganan shi, gashi basu cika shiri ba, domin tana ganin ai raini ne yace bai iya Hausa ko fulatanci ba, sai yaran masu jajayen Fata, sai yasa lokacin da za'a kaishi waje karatu bata so ba, itama mum din najeeb lokacin bata soba, amma najeeb din da Dad d'inshi sun dage, dole suka hakura. Granny a wajan Umar take zaune, domin tace ita Inba yola ba, toh gwara ta zauna a Kano, akan taje Abuja. Gidan su ibtisam 3bed room ne, sai wani k'aramin d'aki, dake waje, inka shigo cikin gidan akwai falo Wanda shima bashi da girma Sosai, inda abban ibtisam yake ajiye ba'ki in yayi, sai filin tsakar gidansu inda za'a iya parking din mota biyu. Ibtisam bata kula samari, saboda tana da burin tayi karatu Mai zurfi Kafin tayi aure, sai dai duk Wanda ya tareta tace anyi mata miji Granny tayi alkawarin Indai ibtisam ta samu tsayayye, toh zasu sha mamaki, amma ta boye cikin ranta. Alh Abdullahi yakan zo lokaci lokaci yana ganin mahaifiyar tashi suna gaisawa, Alh Abdullahi yana son zumunci sai dai yana son yaranshi Sosai har baya iya boye son da yake musu, musamman ma akan Najeeb yana son Najeeb Sosai, har gwara mum ita takan d'anyi kawaici, wannan shine takaitaccen tarihin su.... ~MARYAM OBAM~ *NAJEEB* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(maryam obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *http://WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad@ Maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *DEDICATED TO.....* *MY LOVELY MUM* *PAGE 3* "koda ibtisam ta shiga cikin gida, a kitchen ta iske ummi tare da fad'in sannu da aiki ummi? Ummi tace yauwa, har an dawo? Amma kun dad'e Ibtisam tace ummi ai dole mu dad'e, tunda na tafi da granny, tana tafiya kaman batayi, damma da zamu dawo a mota muka dawo. Shigowan Granny ne yasa ibtisam barin wajan cikin fushi. Granny tace kanki akeji. Ummi tama Granny sannu da dawowa, sannan taci gaba da aikinta tare da duba abubuwan da suka siyo Mata Granny d'aki ta nufa inda taga ibtisam a kwance tayi ruf da ciki, tace ke Wai fushin Mai kikeyi haka ne? Ibtisam ta tashi ta Fara magana kaman haka, wai Mai kike nufi dani ne? Akan wani dalili zaki samu mu shiga motar mutumin da bamu Sani ba, sannan harda wani cewa a amsan miki number d'inshi? Granny tace toh fah, daka Abun arziki, ah lallai ba shakka, naga kin tsaya Jan aji, shine na taimakeki amma shine zaki tsaya kina min tujara, kuma Nasan ya miki munafuka. Ibtisam tace oh haka kike tunani, toh ai sai ki aureshi tunda ke kika bu'kaci number d'inshi,sannan ni bai mun ba, sarai kin San babu maganan aure a gabana, karatu zanyi, gwara Kibar wannan maganan. Granny tace au yanzu na gane, kodai Kore samari kikeyi ne? Inba haka ba ai nidai nasan Indai farin jini ne Ina dashi, sanda nake yarinyar kar kiga yanda akemin layi, samari Kala Kala, amma ke sai kace anyi miki asiri babu Mai zuwa, inma anzo kwana biyu mutum bai sake le'kowa, k'asa tayi da murya tare da magana cikin sigar lallashi tace haba takwarata ki fad'amin gaskiya kodai kina koransu ne In sun zo? Ibtisam dariya ta saki, danta gano wayau take son mata, itama cikin sanyin murya tace Granny bana koransu, sune basa zuwa ta k'arasa maganan cikin sigar tausayi Granny tace ikon Allah, wannan bakin jinin na dangin uwarki ne wlh, nidai sanda nake yarinya Kinga yanda ake mun layi kuwa? Cikin masu sona harda d'an Mai anguwa, amma na dage na auri kakanki, lokacin auren soyayya mukayi Ibtisam dariya ta saki Sosai, tare da fad'in toh Granny nima basai ki bari inyi auren soyayya d'inba, kin San aure lokaci ne, Idan lokaci yayi zanyi Granny tace hakane, lokaci ne amma da niya, ke gaba d'aya keda miskili baku da niyan aure Ibtisam tace haba Granny Mai yasa ni d'aya kika sama ido, ga zarah bakya maganan ta Granny tace ai kin girmeta, nafi son in fara ganin d'anki keda miskili, tunda kune manyan jikoki na, kuma ke takwarata miskili kuma takwaran masoyina, Kai Allah yaji kan Habibu. Ibtisam ta amsa da Ameen, tare da fad'in an tuna da soyayya kenan? Granny tace Kedai bari, ai in lokacin aurenki yayi Zan nuna miki yanda ake siye zuciyar miji Ibtisam dariya take Sosai, lokaci d'aya ta tashi tare da fad'in bari inje in taya ummi aiki Granny tace Mai yakon ki kwanta ki huta, daka kasuwa muka dawo fah, ni kafafuna sai faman zugi suke, danma wannan d'an arzikin ya kawo mu, ni d'an kiramun shi inji yakai inda zashi Ibtisam tace wa? Lallai ma Toh Wlh bada wayata ba, wai Mai kike nufi dani? Duk fah abunda za kiyi bazan soshi ba, daka had'uwa da mutum, sai kace wacce tayi kwantai haba da dudu guda nawa nake, da zaki dinga tusa ni. Granny tace Dallah Rufamin baki, kina wani dudu du guda nawa kike, kina shekara Goma sha bakwai, ace har yanzu kina zaune gaban iyaye, wannan wani irin abun kunya ne, Keko kunya bakya ji, kin ri'ka kin ri'ke a gida Ibtisam tace tunda akanki nake ai dole kice haka, wlh Granny kina takura min, wanda suke Kai shekara talatin babu aure fah, su kuma muce me? Granny tace aniyarki ta biki, bazan ga wannan abun ba, Bari Umar ya dawo, bazan d'auki wannan iskancin karatun ba Wlh, bazaki sa aita nuna niba, mu Fulani an San muna auren wuri Ibtisam tace fulanin da kenan, Nina rasa irin wannan jaraban taki Wlh, waini yaushe zaki mutu mu huta ne, haba Mata ta sani gaba Granny ta tsuke baki a dole ranta ya baci, tace sai a kasheni ai, aure ne dai sai anyi ko anki ko anso. Fita ibtisam tayi tana fad'in basai kisa dole inyi ba, ni naga jaraba sai kace dole, naga dai auran sunna ne ba farillah ba, da zaki bi ki damu mutum, har takai bakin kofa ta tsaya tare da fad'in ke kika sani koh Ina cikin matan da Allah yasa ba zasuyi aure ba K...... Dallah Rufamin baki, mara hankali, kina son jaza ma kanki fitina da mugun baki, kodai Kema aljanun ne suka aureki irin na miskili? Kuka ta saki wi wi wi tana fad'in na shiga uku Ganin haka yasa ibtisam ta nufeta tana fad'in, dan Allah kiyi shuru, kai Wlh Granny kina son kasheni, badai aure kike so inyi ba? Da sauri Granny tace eh Ibtisam tace zanyi, idan na tafi makaranta hala a can in samo miki santalelen saurayi, kinyi sai ayi Granny tace ga Kabiru nan, kalla har kud'i Yaban, duba kiga nawa nema. Ibtisam kaita girgiza tare da amsan kud'in cikin takaici ta kirga, tace dubu goma ne Granny Tana share kwalla Tana fad'in Allah sarki d'an arziki kenan Ibtisam ajiye mata kud'in tayi ta fita, cikin takaici Bayan sallah isha'i, mahaifin ibtisam ya shigo gida, kaman kullum yanda ya saba, gaba d'aya suna falo suna fira. Ibtisam tayi ma mahaifin nata sannu da zuwa tare da amsan ledan hannunshi Umar gaida mahaifiyar tashi yayi tare da fad'in Barka da hutawa. Amsawa tayi da yauwa, Ummaru ya kasuwa? Da fatan an dawo lafiya? Yace Alhmdlh, tare da shiga cikin d'aki, ummi ta tashi tabi bayanshi Ibtisam kam tunda ta ajiye ma abbanta ledan daya shigo dashi ta nufi d'akinta, wanda ita da granny suke kwana tare, tana shiga wayarta taga tana wuta, da sauri ta nufi wayar taga number ne, kaman Karta d'auka harya kusa tsinkewa ta danna tare da sawa a kunne. Sallama yayi mata tare da fad'in Barka da wannan lokacin Ko bata tambaya ba, tasan Kabir ne, gashi ta d'auka babu daman kashewa, dan haka ta daure tace yauwa. Yace Nasan baki gane mai magana ba, dan Nasan ba'ayi saving number d'ina ba, but anyway tunda na kira an d'auka babu damuwa, Kabir ne, so yakike? Dan tsaki tayi mara sauti, wanda koda mutum yana kusa da ita bazai jiba, balle na Waya,tace lafiya, tare da fad'in mun gode da rage mana hanya, Bari in kaima Granny wayar. Da sauri yace a'ah dake nake son inyi magana, Plz ina bukatar kiban lokacinki koda minti biyar ne In babu damuwa A hankali tace babu damuwa, zaka iya fad'a inaji Yace toh gashi ko sunanki ban sani ba? Tace uhm sunana ibtisam Yace wow nice name, sunan yamin dad'i Nagode tace Yace sunana Barrister Kabir, ina aiki a federal high court dake Abuja, ni dan asalin Kano ne, Ina zaune da iyayena a rijiyar zaki, mu biyar iyayena suka haifa, nine babba sai kanina namiji da kannena mata uku, iyayena sun matsamin inyi aure but sai dai ban samu irin matar da nake soba, sai yau, ibti tunda na ganki naji kin kwanta min a rai, irin shigarki da kamalanki, sabanin irin y'an matan yanzu, ibti nida aure nazo miki bada wasa ba, Allah ya sani yau na fara ganinki amma gaba d'aya kin tafi dani, sai dai ban sani ba, ko zan samu karbuwa. Shuru tayi ba tare da tace komai ba. Jin tayi shuru yasa yace ibti, ya naji kinyi shuru? Koda yake ya kamata in barki kiyi tunani zuwa gobe, amma plz ina son ki duba magana ta, gobe insha Allah Zanzo. Tace Allah ya kaimu tare da kashe wayan, tana tunani, toh mai yake nufi? Gaskiya ya kamata in fad'a mishi k'udiri na, tun Kafin ya jaza min, dan Wlh Inna sake Mai wannan tsohuwar zata jazamin bala'i ku..... Jin muryan Granny tayi tana fad'ama abbanta, kasan Mai sunana taci Janus kuwa? Abba yace Janus? D'an shuru yayi yana nazari miye Janus kuma? Can ya tuna da ibtisam da safe Kafin ya fita tace jamb ya fito tun jiya, murmushi yayi tare da fad'in Kai Alhmdlh Ashe taci jamb Granny tace eh taci Janus, dole kayi murna ai, burinku ya cika, zata karatu. Abba yace mama kiyi hakuri ba haka bane, da taita zama a gida babu aure ai gwara tayi abunda zata ci gaba, in mijin ya samu koda Tana karatu sai Ayi auran. Granny tace nidai wannan abun Anfi karfina, amma tunda kace koda ta Fara karatun inta samu miji zatai aure babu damuwa, kwanan nan kuwa zatayi auran. Abba murmushi kawai yayi, domin shima yafi bukatar tayi auran Kafin ta Fara karatu, duba da irin yanda duniya ta lalace, musamman yanda ake kallon macen da taje jami'a a matsayin wacce idonta ya bud'e, ake mata kallon y'ar iska wacce ta Waye da yawa, har maza kanji tsoran auransu, sai yasa baiso ta saka har kaduna ba, yafi son tayi karatu kusa dashi, amma mum ta nuna mishi tare da zarah zasu karya damu, yayi musu addu'a kawai. Granny tashi tayi tare da fad'in Bari inje in kwanta na gaji, sai da safe. Koda Granny ta shigo d'aki ganin ibtisam tayi tana karanta wata takarda, Granny tabe baki tayi tana fad'in karyan banza, waike y'ar boko koh? Ibtisam ajiye takardan tayi tana dariya tare da fad'in wai Granny Mai yasa kwana biyu kika samun ido ne? Dan Allah ki barni in huta, ni Mata tabi ta isheni, gashi kin tsufa amma kinki mutuwa Granny tace dan uban mutum ai saiya kasheni, tunda akan mutum nake rayuwa Ibtisam tace yauwa Nima haka na gani, Aiba a kan kowa nake rayuwa ba, dan haka kibar takura min, da wani maganan aure dan Allah, kaman yanda mutuwarki lokaci kike jira nima haka lokacin auren nake jira Granny tace aike baki da burin aure ko kad'an, amma Wlh bazan bari kiyi shekara hud'u a gida ba, wannan abun kunyar har Ina, ace mun ajiyeki babu aure, ni sai naga duk kin Fara min tsufa Wlh Ibtisam dariya take Sosai tare da fad'in nice na yanke ma k'asa cibi, karshen girma, wlh Granny ki fita harkata Granny taja tsaki tare da fad'in aikin banza, zaki gani ai, aurene sai kinyi ko zaki mutu. Ibtisam kwanciya tayi tare da juya mata baya tana fad'in ki kashe mana wutan d'akin in kin shirya kwanciya. Granny tace Wlh da wuta zamu kwana, in zan shiga tailat wai zatace toilet shine tailat, dame zan haska? Ibtisam tace ina wayarki, ki haska dashi mana Granny tace Wlh bazan kashe wuta ba, ni yanzu bazan dinga kwana cikin duhu ba Ibtisam da takaici ya kamata banza da ita tayi tare da fara bacci, harta Fara bacci taji gurus gurus farkawa tayi, ganin Granny tayi tana cin goro Ibtisam tace na shiga uku, wai miye haka? Dan Allah granny kibar cin wannan goran ki barni inyi bacci mana, haba ni Wlh kin isheni Granny tace Dallah Rufamin baki, na hanaki bacci ne ko me? Ina ruwana dake? Goro nedai sai naci Ibtisam d'aukan filo tayi tana k'okarin barin d'akin, da sauri Granny tace haba takwarata zoki kwanta nabar cin goran, zoki kwanta abunki, tana maganan ne cikin sigar rarrashi Ibtisam tsaki tayi, Granny tace kinma uwarki bani ba, bata ce komai ba ta dawo ta kwanta itama Granny kwanciyan tayi haka suka kwana da wuta a kunne saboda granny tace in zata tailat Hhhhh. Washe gari da safe Bayan abban ibtisam zai fita, yace ma ibtisam gobe zata shirya taje Abuja, sunyi waya da d'an uwanshi, yana saudiya amma goben zai dawo shima, yace ibtisam tazo can zai amsa takardun ta ita da zarah. Ibtisam taji dad'i Sosai, domin ta tabbatar burinta zai cika na son karatu, Mai wuyar shine kawai ta Fara karatun,tasan Indai ta Fara babu zancan cewa ta Bari. Granny dake zaune a falon ta kalli ibtisam tace Wai yaushe Kabiru zai zo? Kiramun shi mana inji. Ibtisam tsaki taja tabar falon Granny tace zanyi maganinki ai, wannan karatun babu inda zaki, aure zakiyi. Ummi dake zaune tana dariya, kai Granny ko rigima, yanzu ta nuna ta amince da karatun ibtisam anjima kuma ta nuna bata yarda ba, ita har yanzu taki yarda da auran lokaci ne, gani take kaman ibtisam ce bata da niya. Kaman yanda Kabir yace, suna zaune a tsakar gida su duka, domin Granny koda akwai wuta sai tace tafi son tasha iskar Allah, tafi dad'i, yaro ne ya shigo yana fad'in Wai ana sallama da ibtisam inji Kabir, da sauri Granny tace Jeka ce ya shigo inji grandi, Yaron Ya amsa da Toh tare da fita Granny kallon ibtisam tayi data d'aure fuska tace Dallah tashi kije ki kaishi falon ba'ki, kin wani zauna kin tamke fuska kaman ba'kar kumurci Ibtisam tashi tayi rai bace ta d'auko hijab sannan ta fita, da murmushi a fuskanshi, ganin haka itama yasa ta saki murmushi sai taga ya Mata kwarjini Sosai, gaba d'aya maganan da tayi niyan fad'a mishi sai taga bazata iya ba, wanda da ta fito da niyan ta fad'a mishi magana akan karya k'ara zuwa, amma saita tsinta kanta da gaida Kabir din, tare da fad'in shigo muje Har falon ba'ki ta kaishi sannan ta fita, dan Kawo mishi ruwa, abun gaba d'aya mamaki yake bata, yau kawai data ganshi Wanda shekaran jiya bata ko kalleshi ba, taga had'uwa da cikan kamala a tare da kabir din, lallai inda inada burin aure yanzu dana amince dashi, domin namiji ne dako wace mace zatai burin samu, miji ne na nunama tsara, kabir chocolate colour ne, yana da tsawo amma ba Sosai ba, yana da d'an jiki kad'an shima ba Sosai ba, gaba d'aya ibtisam tsayawa tayi a kitchen tana tunani.... Hmm muje zuwa muga burin ibtisam zai cika, kona grandi ne zai cika Hhhhh? ~MARYAM OBAM~ *NAJEEB* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(maryam obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *http://WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad@ Maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *DEDICATED TO.....* *MY LOVELY MUM* *PAGE 4* Lokaci d'aya ibtisam ta d'auki ruwan ta fita, Granny na tsakar gida ita da ummi, sai murmushi Granny take kaman ance an bata kyautar kujeran makka. Koda ibtisam ta k'arasa falon da sallama ta shiga, kabir ya amsa, ajiye ruwan tayi da drinks tare da fad'in bismillah Murmushi yayi yace ngd ibti Kanta na k'asa Tana wasa da yatsun hannunta, tana tunani mai yasa nake jin nauyin shi? Kai gaskiya da sake, koda yake inna tafi makaranta ai shikenan k.... Katse mata tunani yayi da fad'in ibti, nazo ne muyi magana ta fahimta, kaman yanda na Fara fad'a miki jiya, akan ni auranki zanyi dagaske, bada wasa nazo ba, sai dai baki ce komai ba, ina fatan yanzu zan samu amsa daka gareki? D'an murmushi tayi tare da cewa naji abunda kace, sai dai..... Shuru tayi ta kasa fad'in abunda take son cewa Ganin haka yasa Kabir yace Ina sauraranki ibti Kanta na k'asa tace banki magananka ba, amma sai dai ni yanzu karatu ne a gabana, shi nake burin inyi Kabir yayi murmushi tare da fad'in, ibti karatu ai baya hana aure, sannan Nima namiji ne mai burin ace iyalina tayi karatu, so inaga wannan ba matsala bace, kawai yardanki nake nema Shuru tayi tana nazari, toh inta amince Mai cewa zaiyi zai turo? Ko ya? Ita dai gaskiya bata shirya aure ba, dan bata son abunda zai kawo mata tsaiko cikin karatun ta, yanzu Idan tayi aure tana karatu lokaci kad'an ace ta samu ciki, ga karatu ga ciki, haka inta haiyu ga raino ga ciki, gaskiya a'ah bazan yarda ba, ko kuma wasu mazan in ba'ayi Sa'a ba suce su basa son karatun Bayan da farko sunce sun amince mace tayi karatu ga.... Katse mata tunani yayi da fad'in ibti, plz say something Murmushi tayi wanda bata san tayi ba, tace kana nufin zaka jirani har shekara hud'u? Kabir yace ibti shekara hud'u yayi yawa, ki kalleni ki gani ya kamata ace na ajiye iyali, mutun kaman ni bai kamata ace banda iyali ba, duk da aure lokaci ne, amma ibti Idan kika amince na turo manya, ni a Abuja nake aiki sai weekend nake samun hutu shima bako yaushe ba, gobe zan koma Abuja da safe, a ina kike son zuwa karatun? A hankali tace ABU zaria. Yace toh kin gani, zaki samu lokacin karatu tunda ba gari d'aya muke ba, kina kaduna Ina abuja, sai inna samu time inzo, ko in kunyi hutu ki dawo inda nake. Ibtisam shuru tayi tana nazari, lallai maganan Kabir gaskiya ne, toh amma abun dubawa da tsoro shine inta samu ciki fah? Anya wannan auren zaiyu kuwa? Koda yake ai nasan ba lallai wani abu ya shiga tsakaninmu ba, kai any.... Kabir yace ibti kiyi tunani akai ki gani I.... Babu wani tunanin da zatayi, Kabiru ka turo iyayenka kaji, Granny ce Mai wannan maganan wanda tun d'azu take labe take jinsu. Gaida Granny yayi cikin girmamawa, amsawa tayi cikin fara'a tare da fad'in karka damu ka turo iyayenka, a tsaida magana, Kaga a hankali kwa fahimci juna Ibtisam ji tayi kaman ta saki ihu saboda takaici Kabir yace Granny zan turo su, amma nafi son mu fara fahitan juna Kafin manya su shiga cikin batun Tace a'ah Kabiru, ka turo kawai Yace toh Granny insha Allah zan turo. Tace Allah yayi albarka, tare da kallon ibtisam ta galla mata harara sannan ta fita. Kabir murmushi yayi tare da fad'in Granny akwai ban dariya, kallon ibtisam yayi wacce yaga ta had'e rai, alaman ranta ya baci, murmushi yayi tare da fad'in ibti kiyi hakuri na fahimce ki ko bakiyi min bayani ba na gane abunda kike nufi, kina da burin kiyi aure Bayan kin kammala karatu, babu damuwa zan iya jiranki, amma ki bani dama manya su shiga cikin lamarin asan da maganan. Ibtisam jin haka yasa taji dad'i Sosai, ta kuma yarda Kabir yana Sonta tunda har zai jirata ta kammala karatu, a hankali tace babu damuwa, dama ni babban burina in kammala karatun sai inyi aure ta yanda hankalina zai nutsu waje d'aya. Kabir yayi murmushi tare da fad'in kice dai ta yanda zaki kula dani . Hannunta tasa ta rufe fuska tana murmushi alaman taji kunyan maganan da yayi. Yace yanzu dai kin amince in turo koh? Kai ta d'aga mishi alaman eh Wani irin ajiyan zuciya ya sauke Wanda har Tana jiyowa, tare da furta Kalman Alhamdullilah, gaskiya ina cikin farin ciki, ibti na tabbata idan manya suka shiga cikin maganan koda Kinje karatu babu Mai kwace min ke. Murmushi tayi ba tare da tace komai ba, mamaki take yanda harta amince akan ya turo magabatanshi, tunda take bata taba jin wani abu akan namiji ba sai yau, kodan kabir shine namiji na Farko data taba doguwar fira dashi haka? Eh tabbas hakane saboda bana magana da maza irin haka, toh mai yasa nake jin nauyin shi? Kai Mai yake damuna ne haka, daka had'uwa da mutum jiya jiya yana son saka min tunani lokaci d'aya ta cire tunanin tare da k'ago murmushi tace baka sha ruwa ba. Yace Alhmdlh ibti nagode, am Okey, tashi yayi tare da fad'in zan tafi zadai muyi waya, cuz gobe zan koma office. Tace Allah ya taimaka ya bada Sa'a. Kabir yaji dad'in addu'anta Sosai ya amsa da Ameen ibti, muje in baki sa'ko. Binshi tayi har waje inda ya bud'e motarshi ya d'auko Leda guda d'aya babba, yace gashi. K'in amsa tayi tare da fad'in wannan fah? Yace ki Fara amsa first. Mi'ka hannu tayi ta amsa Tana kallon shi ta gefen ido, gskya Kabir ya had'u ta furta cikin ranta Yace na tafi sai munyi waya Tace nagode tare da shiga gida. *London* Najeeb ne ya fito daka toilet towel yasa ya d'aura a dai dai kugun shi, sannan wani towel din ri'ke da hannunshi yana goge ruwan dake kanshi, yana abun ne cikin sauri daka gani zai fita ne yanda yake sauri. Janet dake kwance tana kallonshi, lokaci d'aya ta taso babu komai a jikinta, ta rungume shi ta baya, tare da fad'in nagit naga kana sauri kaman zaka fita, ina zaka? Bai ko kalleta ba balle ya bata amsa, ganin haka yasa ta sakeshi tare da d'aukan kayanta ta Fara sawa, Bayan ta gama ta koma kan gadon d'akin ta zauna tana kallonshi tana murmushi, komai na nagit yana burgeta ya iya love da sarrafa mace, gashi ya had'u ga kyau ga kud'i, sai dai ta kasa gane halinshi, yanzu ya sake maka anjima ya d'aure maka, sai yayi abu kaga kaman bashi ba. Najeeb ya shirya cikin uniform Wanda yake k'ara mishi kyau da kwarjini, d'aukan wata jaka yayi lokaci d'aya ya bud'e ya cire kud'i ya watsa ma Janet tare da fad'in zaki iya tafiya, yana fad'in haka yayi gaba abunsa Janet kam da ido ta bishi tana mamakin wannan wani irin mutum ne haka, taga sunyi sex taji dad'i shima yaji dad'i, kodan wannan ai ya mutunta ta, d'an shuru tayi tana nazari tare da tambayan kanta Mai yasa tun ranan data had'u dashi baya komai da ita sai yasha alcohol? Koda wasa ya fara mata zai barta sai yasha alcohol yake sex, kodai saboda alcohol dinne da yake sha baya cikin hayyacinshi yake sex da ita shi yasa baya ganin darajanta, kai ta girgiza tare da fad'in next time zanyi k'okari in tabbatar bai shaba, muyi sex haka inga miye matsalan, daukan kud'in daya watsa mata tayi masu uban yawa, tace nagit has alot of money, I love you nagit, tana maganan tana murmushi. Najeeb direct airport aka kaishi, kai tsaye ciki ya shiga inda ya amsa wasu takardu ya cika, sannan ya nufi cikin jirgi, inda mutane suka fara shiga,Najeeb shida wani bature ne a wajan tukin jirgin, kaman dai ko wani jirgi matuka biyu, lokaci d'aya jirgin ya d'aga zuwa America *America* Koda jirgin ya sauka mutane suka fara fita, Najeeb kam, wayarshi ya kunna, sannan ya tashi ya fita daka cikin jirgin shima, wasu takardu ya cika sannan ya fita daka airport din inda ya tsaida taxi ya shiga tare da fad'ama Mai taxi din inda zai kaishi. Kofar wani Gida aka kaishi wanda ya fito yaba ma Mai taxi din kud'i sannan yayi nocking, wata baturiya cikin uniform Wanda zai tabbatar maka cewa Mai aiki ce ta bud'e nashi kofar tare da gaidashi cikin girmama, wanda wannan ne yasa na gane gidan Najeeb dinne. Shiga yayi tare da nufa bedroom dinshi wanda yake a gyare kamshi na tashi tako Ina, cire uniform d'in jikinshi yayi, ya rage daka shi sai boxer kwanciya yayi akan gadon d'akin sai juyi yakeyi, lokaci d'aya yayi tsaki tare da d'aukan wayarshi yayi rubutu alaman message ya tura, bayan ya gama ya ajiye wayar. Baiyi ko 30mnt ba sai ga wata kyakyawan yarinya baturiya ce amma tana da kyau Sosai, tasa dogon wando tare da wata top mara hannu, gashin kanta Brown, ganin Najeeb a kwance yasa tayi murmushi tare da fad'in sannu da hutawa cikin harshen turanci, kayan jikinta ta Fara tubewa, saida ta cire komai dake jikinta sannan tahau gadon domin massage yace yazo tayi mishi, hannuna tasa a bayanshi ta Fara mishi tausa tun daka kan wuyanshi har k'asan 'kugunshi, Najeeb har ido yake lumshewa alaman yana jin dad'in tausan da take mishi, lokaci kad'an bacci ya D'aukeshi, ganin haka itama yasa ta manneshi a jikinta tare da kwanciya tana kallonshi, Najeeb yana dakyau duk wasu abubuwa da ake bukata a samesu a wajan namiji Najeeb yana dasu, sai dai abu d'aya yana da wulakanci Sosai, mai mu'amala dashi sai yayi hakuri, inma mutum baida hakuri Toh bazai iya hulda da Najeeb ba. Koda Najeeb ya farka baiga Angelina ba, toilet ya fad'a yayi wanka domin yana jin jikinshi wani iri, Bayan ya fito yasa singlet da boxer yayi falo inda yaga Angelina Tana zaune tana kallo. Ganin Najeeb yasa ta tashi da sauri tayi hugging dinshi tare da fad'in zo muci abinci nasa anyi maka abinci, baice komai ba sai dinning daya nufa ya fara cin abinci tare da alcohol d'inshi, sai dai bada yawa yasha ba, dan haka bai bugar dashi ba, bayan ya kammala ya dawo kujeran falon ya zauna, itama Angelina Bayan ta gama tashi tayi ta nufeshi tare da zama akan cinyarshi tasa hannunta ta rungumoshi tace yau zamu club? Murmushi yayi tare da fad'in may be. Tace plz muje mana, kasan a club muka fara had'uwa, tun daka lokacin ka hanani zuwa, kace sai dai muje tare plz muje yau nayi missing abubuwa Tureta yayi daka jikinshi tare da fad'in tashi ki tafi, karki k'ara nunamin face d'inki Cikin tashin hankali tace najit maiya faru? Yace How dare you, to say that in front of me? You are a cheater only god knows what you are doing when am not around, you even have the courage to say you miss something? Kina fad'in kinyi missing abubuwa miye babu a nan? Alcohol? Food? Kome? Kawai kice kina son zuwa kiga wani yana fad'in haka yayi d'akinshi Jim kad'an sai gashi da kud'i ya kamo hannunta ya bata tare da fad'in fita tun Kafin in fitar dake, bana hulda da macen da take hulda da wasu mazan. Jiki a sanyaye ta Fara fad'in najit plz listen to me..... Daka mata tsawa yayi tare da fad'in I said leave from here Tsugunnawa tayi a k'asa tana ro'kanshi akan yayi hakuri, ba haka take nufi ba, amma najeeb yaki sauraranta, daka karshe ma falon yabar mata, ganin haka yasa ta tashi ta fita cikin takaici, ta tabbata ya barta kenan har abada, dama ya gaya Mata tun farkon haduwansu ta guji abunda zaisa yayi zarginta, daka ranan daya Fara zarginta ya barta kenan, ya kuma ja mata warning akan karya ganta da wani namiji, kuma tun daka lokacin ta kiyaye amma gashi bata tsira ba Najeeb kam ranshi ya baci Sosai, tare da takaici kenan yanzu bayan yayi sex da ita ta kuma bama wani shima yayi, tsaki yaja tare da tashi ya d'auko kwalban alcohol ya bud'e tare dasa baki ya fara Kwan kwad'a dan yasan shine kawai zaisa ya manta komai in yasha, Hmmm Allah ya kyauta *Nigeria* Koda ibtisam ta shiga gida ta tarar da ummi a falo tana shirin fita, tace ummi Ina zaki? Tace zan shiga gidan Hjy fati ne d'anta ya kone ban shiga ba, hjy fati makwabciyar suce. Ibtisam tace Allah sarki, wanne a ciki? kai kuna akwai azaba Wlh Ummi tace Sosai dan karamin yaronta Jamil, ibtisam tace Kai Allah sarki Allah ya sawake, ummi tace bari in dawo Ina son ganinki, ibtisam tace toh, fita Ummi tayi ibtisam tayi d'aki tare da ledan hannunta Koda ta shiga taji kamshin sabulu alaman Granny tana toilet Tana wanka, ajiye ledan tayi akan gadon d'akin, cire hijab din jikinta tayi tare da bud'e ledan, su chocolate ne Kala Kala dasu biscuits masu tsada duk kuma na waje. Granny ce ta fito daka wanka d'aure da towel Hhhhh, ganin kayan ciye ciye yasa tace ah Kinga d'an arziki. Ibtisam tashi tayi tace Granny Wlh abunda kike min ya isheni, miye haka sai kace an gaji dani, baki San kina zubar min da kima bane Tsaki Granny tayi tare da fad'in, kimar banza da hofi, ai babban Kima shine kiyi aure, kuma Wlh Bari kiga Kabiru ya turo zaki sha mamaki, gwara tun yanzu ki Fara kallon kanki a matsayin amarya, maganan karatu kuma saiki daina ja'ira, wannan rashin kunyar da fitsaran da kikeyi duk saboda Kinga kin ri'ka ne a gaban mu, inda anyi miki aure tun tuni da yaushe, yarinya kaman Mai iska kin dage ke boko, muda bamuyi bokon ba mun fasa rayuwa ne, wannan yaran dai na masu jajayen Fata munaji kad'an kad'an toh mai za'a nuna mana?.. Tsaki ta saki tare da fad'in wannan kayan kabirun ne ya baki Ibtisam tace ban sani ba sai ki kirashi ki tambaya Granny tace uwarki aysha kike fad'ama haka bani ba, aure ne dai sai kinyi ko zaki mutu, mutuniyar banza Ibtisam tace kaman yanda zaki mutu, kowa ya huta ba Granny tace oho dai, ko yanzu na mutu na taba aure kefa? Ai gwara ni amma ke babu aure Ibtisam tace ni Wlh Granny ki koma Abuja da zama ki barni in huta Granny tace gidan d'ana nake, dan haka ke zance ma ki tafi gidan miji kowa ya huta, ke in kika kalli madubi baki ganin tsufanki ace har yanzu kina gida Ibtisam tace Kedai kika Sani, aure ne dai Banyi sai lokaci yayi. Granny tace zanga karshen kafiya, naga dagaske kike, saina gama dake zan koma kan miskili shima, naga abun naku iskanci ne, musamman ma miskili da in ana magana ya dinga wani kallon mutane Wai shi bature baya jin Hausa, wannan karan ashar zan dura ma d'an banza Nasan zai gane, ta k'arasa maganan tare da tsuke baki alaman bada wasa za tayi mishi ba Ibitsam kam babu abunda take sai dariya tare da fad'in tunda mutum baya jin turanci basai kayi hakuri ba, ko dole sai kinyi magana dashi Granny tace ai zanyi maganin d'an banza Wlh, kauye zani in samo mishi Mata, insa a d'aura Mai, zanga karshen miskilanci da rashin jin Hausa ta k'arasa maganan cikin jin haushin jikanta baya jin fulatanci baya jin Hausa, Hhhhhhhhhh su Granny manya muje zuwa ~MARYAM OBAM~ *NAJEEB* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(maryam obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *http://WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad@ Maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *DEDICATED TO.....* *MY LOVELY MUM* *PAGE 5* Ibtisam kam dariya take, Koba komai zata so Granny tasa a d'aura ma wannan shegen Mai girman kan y'ar kauye kodan taga yanda zaiyi, ibtisam tace uhm Granny ai inaga Najeeb yana jiran ku zaba mishi mata ne, sai yasa har yanzu bai fito da Mata ba. Granny tayi shuru can tace hakane kam, zanyi magana da audullahi, zanje yola a duba mishi Mata wacce zata dinga koya mishi fulatanci. Ibtisam dariya take Sosai cikin ranta, tare da ro'kan Allah yasa ayi mishi hakan. Granny tace toh ke ya Magananki da kabir? Ina fatan kin amince koh? Ibtisam tasan ta gama magana da kabir, dan haka tace na amince Granny Indai zaki ma Najeeb aure, amma ina son a fara nashi Kafin nawa, tunda Kinga ya girmeni Sosai, ban so In rigashi aure Granny cikin jin dad'i da murnan ibtisam ta yarda zatai aure tace karki damu, gobe ni dake zamu habuja din inga audullahi muyi magana. Koda ummi ta dawo ta kira ibtisam, Bayan ibtisam tazo, ummi tace Waye yazo nemanki? Ibtisam tace ummi shine wanda ya rage mana hanya shekaran jiya, nan taba ummi labarin yanda suka had'u. Ummi tace naga kaman ya baki, Leda, ban San amshe amshen kayan samari, Indai kin San ba auranshi zakiyi ba gwara ki sallameshi, ban son fitina A hankali tace toh ummi, tare da tashi ta fita Washe gari da safe ibtisam ta shirya ita da granny Wanda Abba bai San da tafiyar Granny ba, sai ganinta yayi da safe ita da ibtisam, yace mama zaki rakata garage ne? Tace miye kuma wani garan? Yace ina nufin tasha. Tace wani rakiya? Tare da ita zamu, muje ka sauke mu tasha sai mu shiga mota Yace mama tare kuma zaku? Tace eh ko saina tambayi izini ne, Kafin a barni inje inda nake so? Yace a'ah kiyi hakuri mama ba haka nake nufi ba, naga tun jiya baki ce zaki jeba sai yanzu. D'aure fuska tayi tare da fad'in Ummaru zaka kaimu tasha ko mu tafi da kammu? Yace a'ah muje in saukeku, ummi ta basu kayan miya sukai ma mum tare dasu gurasa da sauransu, sannan ta musu Allah kiyaye hanya suka fita. Saida Abba ya biya ATM ya cira kud'i sannan sukai hanyar garage, inda ya d'aukan musu shatan mota su biyu, nan ya biya kud'in motan, sannan ya bama Granny kud'i itama ibtisam ya bata, saida suka wuce sannan ya shiga tashi motar ya wuce kasuwa. Sai wajan 3 da wani abu suka isa Abuja, dai dai kofar gidan alh Abdullahi aka saukesu, inda suka nufi gate din gidan suka fara nocking, wani soja ne ya le'ko yana fad'in 'who is that? Ibtisam tace mune cikin harshen turanci take bashi amsa. Granny tace Mai yace? Ibtisam tace tambaya yake su Waye? Granny tace oh yanzu har sai an tambaya, kai dan ubanka zoka bud'e Uwar Mai gidan ce, Dai dai lokacin sojan ya bud'e karamin kofar gate din, inda mutum zai shiga Inba da mota bane. Kallonsu yayi sannan yace wa kuke nema? Ibtisam ta bashi amsa da fad'in Munzo wajan matar gidan ne? Yace tasan da zuwanku? Ibtisam na k'okarin bashi amsa, Granny tace wai Mai yake cewa ne? Nan ibtisam ta fad'a mata, Granny ta kalleshi cikin jin haushin tambayar da yake musu, tace Kai Dallah bamu waje mu shige tare da k'okarin tusa kanta cikin gidan. Sojan yayi sauri ya tareta tare da magana cikin gurbattaciyar hausan shi yace mama inane zaka? Ka kira ajiya sai in Barka ka ciga, lokaci d'aya kuma ya kalli ibtisam yace ki kira madam a waya in tace in barku saiku shiga. Granny kam in banda faman surfa bala'i tare da fad'in audullahi yasa Anci min zarafi yanzu in banda iskanci In za'a zo gidansa sai an kirasu a waya, har dani uwarsa. Ibtisam dake k'okarin kiran mum tace Granny dan Allah kiyi shuru, shifa wannan bai San ke maman uncle bace, inda ya sani Aida ya Bari kin shiga, kuma daka gani sabon zuwa ne, dan duk zuwan da nake ban taba ganinshi ba. Granny ta galla mata harara tare da fad'in Dallah ni kirata Ina jin fitsari kaman marata zata fashe Kiran mum tayi, bayan mum ta d'auka tace ibtisam Kun zone, Ashe da Granny kuka tawo, yanzu na gama waya da abbanki. Ibtisam tace Munzo muna Gate, ance mu kiraki. Mi'ka ma Sojan wayarta tayi Mai tocilan, ya amsa tare da sakawa a kunne, naji yana fad'in ok ma, ok ma, lokaci d'aya kuma ya fara sorry ma, tare da kashe wayan ya mi'ka ma ibtisam, ya fara basu hakuri, cikin harshen turanci tare da cewa ibtisam taba granny hakuri bai San Maman oga bace. Nan ibtisam ta fad'a ma Granny abunda yace, Granny ta kalleshi tare da fad'in Dallah bani waje, munafuki, da sauri ya matsa suka shiga, tun Kafin su k'arasa wata yarinya Doguwa chocolate colour kyakyawa ta rugo da gudu ta rungume ibtisam tare da fad'in oyoyo, lokaci d'aya kuma ta saki ibtisam ta rungume granny Granny tace Dallah sakeni karki Karya ni, saida kika gama rungume y'ar uwarki sannan zaki zo kaina. Ibtisam tace zarah Kinga kyaleta zomu shige Granny tace zanyi maganinku Wlh, yara duk sun girma Sun Fara tsufa amma babu aure, ji yanda zarah ta k'ara fashewa, nidai Amina wani laifi na muku babu maganan aure a tsarinku, kwafa tayi sannan ta shige ciki ta barsu nan tsaye suna murnan ganin juna, sun dad'e a nan Kafin suka shiga ciki inda suka tarar da mum a falo ita d'aya. Ibtisam gaida mum tayi, mum ta amsa cikin sakin fuska tare da fad'in ya hanya? Ibtisam tace Alhmdlh, sai dai rigiman Granny, duk ta isheni dariya suka saka, mum kana kallonta Kaga balarabiya sak ita NAJEEB ya d'auko sai dai wasu sukan ce farinta ya d'auko yafi kama da dad d'inshi wasu suce da ita yake Kama, mum in kaji hausarta saika d'auka ba Hausa takeyi ba dan in tanayi kaman tana larabci Granny ce ta fito cikin tan'kamemen falon Tana gyara zani tare da fad'in ku komai naku daban dana mutane, Kun tashi kun ajiye mara mutunci a bakin gate. Zarah tace Kai granny maiya miki kuma? Tace ban sani ba, in banda wulakanci in za'a shigo gidan sai ace sai an kira a waya, in mutum baida Kati fah, ko in bashi da wayan gaba d'aya fah? Zarah tace saiya koma, Granny ko a addinance anaso in mutum zaizo wajanka ya Sanar dakai, bawai yazo kai tsaye ba K.... Granny tsaki taja tare da fad'in tunda bakwa son mutane ba, ai dole ki Kawo maganan addini.. Dariya suka saka, mum tace mama muje kuci abinci ku huta Granny tashi tayi aka nufi k'aton dinning table, harta zauna, lokaci d'aya kuma ta tashi tare da fad'in nifa wannan abubuwan ban cika sonshi ba, in mutum zaici abinci saiya wani zauna a kujera kaman Maye, ni kusa min in zauna a k'asa Inci Zarah da ibtisam babu abunda suke sai dariya Granny tace uwarku kuke ma dariya, akan Mai yasa za'a ce cin abinci sai an hau saman kujera maima kuke kiran kujeran Denis ne ko Mai ohon muku Zarah saboda dariya har dayin k'asa tace miye kuma Denis dan Allah granny kar kisa cikina ya fashe saboda dariya. Tsaki Granny taja tare da zama ta mi'ke k'afa a k'asa tana fad'in nidai ban hawa Denis din nan wlh Mum da itama take ta dariya k'asa k'asa ta Fara zuba ma Granny abinci, Bayan ta gama ta ajiye mata a k'asa inda ta zauna, Granny Fara cin abinci akayi ana mamula baki. Bayan sun kammala, Granny tace audullahi bai dawo bane har yanzu? Mum tace tun dazu yace Sun sauka, Nasan yana gab da gida yanzu Tashi Granny tayi, tace ni bari in shiga in huta kafafuwana duk sunyi tsami, d'aki ta nufa Ibtisam taba mum tsaraban da Ummi ta bata, mum taji dad'i Sosai tana ta godiya, inda zarah taja ibtisam sukai d'akinta, wanda d'akin yayi mugun had'uwa, komai dake d'akin pink ne, sai rasi rasin blue kad'an, zama sukai akan gadon d'akin Mai shape din mota, zarah tace kin Fara shirin zuwan mu skul kuwa? Ibtisam tace na Fara mana, sai dai Granny ta sani gaba da maganan aure, kai wannan tsohuwar akwai jaraba Zarah tace Niko Tana sani dariya wlh, dama ta mana wata biyu a nan Ibtisam tace Aiko ko sati tayi a nan sai kince ta isheki, ko sanda take zuwa kina skul in kin dawo kin gaji, yanzu da kike zaman Gida ai wlh saita isheki, dariya zarah tasa inda suka fara tsara yanda za suyi a skul, wayan zarah dake wajan wardrobe d'inta ne ya fara K'ara, tashi tayi da sauri ta d'auka, ganin Mai kiran yasa tayi saurin d'auka tare da fad'in bros Yace yakike? Cikin harshen turanci Tace am fine my bros, sai dai nayi missing dinka Murmushi yayi tare da fad'in gobe Zanzo Nigeria, make sure kisa a gyaramin part d'ina Tace an gama bros, Granny tazo ma Tsaki yaja tare da fad'in har yanzu bata mutu ba? Zarah tace what? Sai kuma ta fashe da dariya tare da fad'in Bari Dad ya jika, kana ma mum d'inshi fatan mutuwa. Kashe wayan yayi ba tare daya kuma ce mata komai ba. Kallon ibtisam tayi tare da fad'in bros gobe zai zo,, rabonshi da gida wajan wata hud'u kenan Tabe baki ibtisam tayi tare da fad'in wannan ba damuwa ta bace. Zarah dariya tayi tare da fad'in oh na manta Ashe enemy d'inki ne, sai kuma ta saki dariya tare da fad'in nima a waya yake sake min, inya dawo sai yayi ta d'aurewa kaman dodo, na rasa irin halinshi Wlh, zanso inga matarshi inya ya zai dinga mata. Itbtisam tace lallai Aiko duk wacce ta auri wannan ta shiga uku, sunanta sorry, lokaci d'aya kuma ta tuna da abunda ya kawo Granny, cikin ranta tace Allah ya tabbatar inga yanda zaiyi. Zarah tace dama Ayi auran zumunci ke dashi, tunda naga halinku d'aya K.... Da sauri tace aniyarki ta biki, da in auri wannan yayan naki gwara in mutu Banyi aure ba, wannan wani banzan tunani nema kikayi haka, tsaki ta saki cikin bacin rai. Zarah tace Allah ya huci zuciyarki, wasa nake miki, ai nasan in aka had'aku wata rana k'ona gidan zakuyi Itbtisam dake huci tace wannan Aiba wasa bane, in mala'iku suka amsa fah? Haba dan Allah, wlh gwara in mutu yau da ace na auri NAJEEB, dan Allah karki k'aramin wannan Wasan plz, wlh kinsa raina yayi mugun baci Sosai Zarah tace ikon Allah, haka tsanan NAJEEB yayi girma cikin zuciyarki? Adai dinga hakuri d'an uwanki ne dai Tsaki Itbtisam taja tare da tashi tana fad'in naga baki da wata firan arziki saina wannan yayan naki Kinga Bari inje wajan Granny n.... Da sauri zarah ta janyota Tana fad'in na daina miki firanshi, amma kudaina wannan abun babu kyau Wlh, duk da Nasan laifin bros NAJEEB ne, yana da shegen miskilanci da raini wlh, kodan ya girma mutane ne oho, wlh koni hakuri nake dashi, ga Dad komai yace saiya biye mishi tsaki taja Itbtisam tace Kema kenan, balle ni ki.... Karan wayarta ne yasa bata k'arasa abunda tayi niya ba, d'auka tayi taga kabir ne wanda a jiya tayi saving number d'inshi, sawa tayi a kunne tare da fad'in hello Ta gefenshi yace ibti Barka da yamma, sorry ban kiraki ba, aiki yamin yawa, yanzu nace gaskiya sai naji muryanki, ya kano? Tace uhm lafiya kalau, nima bana Kano Ina Abuja Da sauri yace yaushe kika zo Abuja? Tace d'azu nazo nida Granny gidan uncle d'ina Kabir yace shine baki fad'amin jiya ba, muzo tare Tace naga hakan bai kamata ba, bai dace in bika ba har zuwa wani gari, hakan ba dai dai bane Murmushi yayi tare da fad'in hakane, my ibti, tare da fad'in na gode ma Allah daya had'ani dake, ina Mai farin ciki, Allah ya tabbatar yasa ki zama mallaki na Murmushi kawai tayi ba tare da tace komai ba. Yace anjima zan kiraki, ina fatan zaki bani dama inzo in ganki a nan? Tace babu damuwa tare da fad'in sai anjima, ta kashe wayan. Zarah dake zaune kusa da ita, tace ke dawa haka? Daka ji saurayinki ne yanda kike wani kashe murya Ibtisam takai Mata duka tare da fad'in ta ina na kashe murya?kina da sharri Wlh Zarah tace fad'amim Waye inji tare da d'aga mata gira Nan ibtisam ta bata Labarin inda suka had'u Zarah saida tayi dariya Sosai tare da fad'in Wlh Granny tana da matsala, Tab gaskiya ki daina fita da ita. Uhm kawai ibtisam tace zarah tace Amma inda nice ke Wlh zan yarda in aureshi, tunda muda zamu karatu kaduna, shi kuma yana Abuja, Kinga zaki samu daman karatu, yanzu fah maza tsada suke sai kiga mata da yawa babu mijin aure, wlh ibtisam inka samu dama Kar kayi wasa dashi, kyace ya jiraki shekara hud'u ai yayi yawa wlh, kina da tabbacin zai iya jiranki har shekara hud'u, haba ibtisam Wlh nima da badan Dad ba da yake son inyi karatu ba Aida aure zanyi Wlh, nifa aure nake so, Amma Dad ya'ki fahimta inaga saina fito na fad'a musu Dukanta da wasa ibtisam tayi tare da fad'in amma dai da kin cika mara kunya number d'aya, Tabdi Niko Wlh karatu ne a gaba na, Kinga mazan yanzu basu da tabbas, wlh gwara koda zanyi auran saina gama karatu in samu aiki sannan inyi, dan ban son ina bin namiji Ina bani yana min wulakanci, gwara in tsaya da kafafuna, Suma yanzu mazan basu cika auran zauna gari banza ba, dan basa son wahala Zarah tace uhm, ni Wlh aure nake so, ke nifa wannan karatun kaman dole ne, amma Wlh Ina bala'in son inyi aure, Kinga in Nayi sai inyi karatun a d'aki na, hankali kwance, amma hakan bazai yihu ba, Allah yaban iyaye duka y'an boko, ko wanne zai ka'ida, ba mum ba, ba Dad ba, yanzu koda wasa ban isa ince Ina son aure ba, wai dana shiga uku, ko bros NAJEEB baiyi ba shida yake aiki sai ni, Hmmm ta sauke ajiyan zuciya Ibtisam tace zarah kin San muhimmancin ilimin mace kuwa? Inda za'a tambayeni tsakanin mace dana miji waya kamata a fi bama ilimi? Zance mace ya kamata, kin San mai yasa? Mace itace tushen gida Mace itace take zama a gida ita da yara ta basu tarbiya tare da duk wata kulawa, in mace bata da ilimi taya za tayi hakan? Da yawa yaran da zaki gani suna rashin ji Toh uwarsu bata da ilimi, sannan yana dakyau mata a dinga basu ilimi domin ko ina a dinga damawa damu, ki kalla aikin soja akwai mata Kinga wannan abun alfahari ne, ki duba fannin Siyasa akwai mata wanda da ana ma mace y'ar Siyasa kallon y'ar iska, amma yanzu an fara fahimta, inda babu Mata a Siyasa da baza'a dinga bamu hakkin mu ba, bazan musan miye Siyasa ba, sannan mune dai mukaci jefa ruwan kuri'a, sannan yana dakyau mata su dinga karatu kodan su zama likitoci, yanzu Idan mace tazo haiyuwa namiji zai amshi haiyuwar tayu ba musulmi bane, Kinga inda mata suna karatu Sosai da an huta, komai mu ana tauye mu, daka munyi aure shikenan, in namiji yace ba zamuyi ba shikenan ta zauna, bayan ilimi shine ginshikin rayuwa, wlh zarah in Kinga yanda in naga mace take burgeni in naga tana karatu ko aiki sai Kinji mamaki, zan iya bama mace tallafin komai nake dashi dan tayi karatu domin Nasan al'umma zasu amfana da ita, yana dakyau komai a dinga saka mata, ana bamu y'ancin mu, Idan kika duba yanzu zamani ya canza duniya ta canza, ilimi both na addini dana zamani is like kaman ya zama dole mace tayi, indai Tana son ganin ci gaba da taimakon Al'umma. Zarah tace bank'i taki ba, shima auren yana da muhimmanci, sannan aure baya hana karatu, nidai Ina baki shawara a matsayina na y'ar uwarki, indai kabir dagaske yake kice Ya fito Wlh, Kinga kyaci gaba da karatun a d'akin ki, amma baki da wani hujja kice saboda karatu k'iki yin aure, Abba Nasan shi zai miki aure amma nikam Dad Nasan Wlh koda wasa saina gama wannan karatun zaimin aure, har shekara hud'u ta k'arasa maganan cikin tausayin kanta. Muryan Granny sukaji Tana fad'in kuna inane haka? Zarah tace Granny gamu a nan, Granny shigowa tayi ta saki baki Tana fad'in yanzu wannan kaman mota, motar nan taya akayi ta shigo wannan d'akin, naga dai kofar karama ce, ni ban taba ganin irin wannan motar ba Wlh, mota harda katifa, ya ake tukata? Dariya suka saki su duka sannan zarah tace Granny gado nefa Sakan baki tayi tana mamaki tare da fad'in yanzu bakya tsoran wannan abun, salan kina bacci ya fara tu'ka kanshi? Ina gadonki Nada? Zarah tace Kai granny wannan fah ba mota bane, gado ne mai shape din mota, gadona Nada anbama Mai aiki takai gidanta da aka canza min wannan. Sakan baki tayi tana mamaki tare da fad'in naji kince gado ne mai chape din mota, miye chape? Dariya suka saki, itbisam tace haba Granny Tana nufin gado ne mai fasalin mota, yanzu kin gane? Tace Hmmm wanna ai iskanci ne, in banda asaran dukiya, ace gado za'a saka a d'aki Mai fasalin mota da haka a siya motar mana a ajiye, yanzu wannan gadon nawa aka siya? Zarah tace million biyu da rabi Salati Granny ta saki tare da fad'in audullahi yana tunanin mutuwa kuwa? Yanzu gadon da zaki kwanta ki tashi shine har million biyu da rabi, oh ni Aminatu, wannan asaran dukiya haka Kai audullahi zai gamu dani, dama aure yayi miki keda wancan dan banzan, koda yake Bari in Gama da munafukin yayanki da wannan ta nuna ibtisam, sannan in dawo kanki, bari audullahi ya fito naji ance ya dawo yana hutawa Zarah cikin jin dad'in maganan Granny tace Granny gobe ma zai zo gida NAJEEB din Granny tace yauwa Alhmdlh Nima zani yola, dan Wlh wannan karan da Mata zai koma dan banza, sai na mishi iya shege, tunda bashi da niyan aure, inma aljana ce ta aureshi zata rabu dashi in na saka aka d'aura mai aure, zan zabo mata guda uku cikin dangi in tawo dasu ya zaba d'aya, inma duka yake so ya auresu dan banza kawai....... Muje zuwa muga had'uwan Granny da miskili, sannan muga ya zata kaya in aka zabo ma NAJEEB mata har uku kaman yanda Granny tace hhhhhh. ~MARYAM OBAM~ *NAJEEB* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(maryam obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *http://WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad@ Maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *DEDICATED TO.....* *MY BESTY OF LYF HABIBA BUZY🥰🥰 LOVE U WUJIGA WUJIGA💘💘* *PAGE 6* *wai Mai yasa wasu mutane basa tsoran Allah ne? Sai dai a baki kawai, nifa Maryam bacewa Nayi bana son kud'i ba, Yooo ni wacece da Zan'ki son kud'i ai kud'i Abun sone, but in mutum zai naima kud'i saiya nema ta guminsa, akan wani dalili zan zauna in bata lokaci na inyi typing in rubuta Basira na, bata wani ko wata ba, in siya data da kud'ina ba tare da nace wani ko wata ya siya min ba, sai na gama rubuta y'ar basiran da Allah yayi min sai wani ya d'auka ya dinga neman kud'i dashi, toh Wlh Wlh daka yanzu bazan k'ara d'auka ba, abun ya zama raini dacin fuska, da farko an d'auki novel d'ina har guda uku ansa a okada ba tare da neman izini naba, ansa BA'KIN ALJANI in zaka karanta saika biya 500, ansa FATIMA ZARAH, shi kuma in zaka karanta saika biya 200, ansa DUKIYAR MARAYA, wanda barawon ya canza mishi suna izuwa dukiyar marayu, in Zaka karanta saika biya 300, akan wani dalili, ni Ina rubuta littafi a kyauta sannan wani yaje ya kaimun okada yana amsan kud'i da Littafina Wanda Nina rubuta bashi ba, nima fah ina son kud'in bawai banso ba, amma nayi a kyauta, akan wani dalili Kai ko ke zaku dinga siyar da novel din mutane without our permission, sannan Bayan haka wasu suna bud'e group akan in zasu tura maka novel complete saika biya kud'i, kuma Abun haushin basu suka rubuta novel d'inba, novel dinmu da muka rubuta suke saidawa, wasu ma saisu cire sunanmu akan novel din su saka nasu, Toh Wlh duk wani wanda ya k'aramin haka Wlh bazan d'auka ba, ba cika baki ba ko fariya Wlh akan hakkina Zan iya Shari'a da mutum, Abu d'aya shine in samu number d'in mutum, shikenan an wuce wajan,na fad'a zan k'ara fad'a maryam novel d'ina kyauta ne kar ku yarda ku biya kud'i domin a tura muku novel d'ina, ga sunan littafai na Zan fad'a, *FATIMA ZARAH* *DUKIYAR MARAYA* *BA'KIN ALJANI* *BANDA ZABI* *AMINIYA TACE* *KISSA KO MAKIRCI* *SUHAILAT* *TAMBARIN TALAKA* *JAWAHEER* *SAINA AURESHI* *MIYE ILLAR Y'AY'A MATA* *BARIKI NA FITO* *SAI YANZU WANDA NAKE RUBUTAWA NAJEEB* *Gaba d'aya kyauta ne karku yarda wani yace saikun biya kud'i ya tura muku, kuma inna k'ara Kama wani yana saida min da novel saina d'auki mataki* Zarah tace Kai granny mata har uku? Sai kuma ta fashe da dariya tare da fad'in sunyi mishi yawa ai. Granny tace rabu da dan banza, koya zabi d'aya koya auresu duka, dan wannan karan bazan mishi wasa ba, inda a kauye ne da yanzu an fara maganan zai aurar da y'a, amma wai sai yanzu zaiyi aure, wannan lalacewan har ina, wlh ni rayuwar Bariki batai min ba. Ibtisam tace uhm toh saiki koma kauyen ai ki zauna, Muma sai mu huta Granny taja tsaki tare da fad'in basai ki Mai dani ba, mutuniyar banza, fita tayi dan taji muryan d'an Nata yana waya, alaman ya fito Alh Abdullahi yana ganin Granny ya kashe wayar yana gaidata cikin girmamawa tare dayi mata ya hanya. Tace Alhmdlh Ai Kai zance ma ya hanya kaida ka dawo daka k'asa Mai tsarki. Zama yayi suka fara fira da Uwar tashi, suna cikin firan mum tazo itama anayi da ita, Alh Abdullahi yace Ina mamana ibtisam? Mum tace suna ciki ita da zarah, bari in kirasu, tashi tayi ta nufi d'akin sai gasu tare sun dawo, ibtisam gaida uncle din Nata tayi cikin girmamawa, ya amsa tare da sakin fuska yace kin Kawo takardun naki koh, y'an makaranta. Granny tayi caraf tace dakata ni dan Allah, wai ku Mai yasa bakwa maganan aure saina karatu? Kallesu yara duk sun girma suna shirin tsufa a gida, kwata kwata bakwa maganan aure, saina karatun banza da hofi, toh Wlh na gaji, bazaku sa a dingayi dani ba, ina tafiya ana nunani ba, nazo ne muyi magana akan yaran nan dan Wlh wannan karan rai zai baci in akak'i bin abunda nazo dashi, nazo ne akan maganan auran wannan dan banzan najibu naga ku kaman Abun bai dameku ba.... Dad yace mama Nima Ina bukatan NAJEEB yayi aure Sosai, amma har yanzu ya'ki magana, ko ince ya'ki fito da Mata . Granny ta tsuke baki tare da fad'in sai ka tsaya jira saiya fito da Mata ai, naga alama Kai ke d'aure Mai gindi yake iskanci Wlh, amma zanyi maganin ka Wlh, gobe zani yola da safe zanje in tawo da yara cikin dangi ya zaba wacce yake so, dan Wlh wannan karan dole yayi aure sai kuma ta fashe da kuka tana fad'in koso suke saina mutu banga y'ay'ansu ba, Nina tsufa yanzu banda wani buri face inga yaransu Kafin in mutu, amma naga kuke d'aure musu gindi, kuka take wi wi wi tana share majina da riganta Alh Abdullahi cikin Tashin hankali yake bata hakuri tare da fad'in mama duk yanda kika ce hakan za'ayi ki zabo mishi wacce tayi miki sai a d'aura mishi insun fahimci juna Suko su zarah da ibtisam dariya suke k'asa k'asa, suna kallon wannan jaraban ta Granny, tsohuwa sai iya jaraba Granny tace a'ah Zan Kawo su da yawa, inya zaba sai in maida su, daka nan sai a d'aura aure, inda so samu ne da tare dashi zamu ma,amma Nasan bazai jeba, kuma ina son kona tafi kar wanda ya mishi maganan auran saina dawo. Dad yace duk yanda kika ce mama hakan za muyi. Tashi tayi tana fad'in nidai na fad'a maka, gobe karfe 6 Zan tafi saika tashi da wuri dan asan abun yi, bari inje in kwanta Bayan Granny ta wuce suma su zarah suka wuce suna dariya, tare da fad'in Wlh Granny zata ballo ma NAJEEB aiki harda kuka, ita kam ibtisam dad'i take ji, don ta tsani NAJEEB gwara a mishi aure da y'ar kauye din zata fi kowa murna Mum kam itama tana son dan nata yayi aure, sai dai bada irin matan da Granny tace zata bashi ba, tafi son a barshi ya kawo da kanshi akan a zaba mishi, tunda taga shi zai zauna dasu, amma zata zauna ta saka ido ta gani Alh Abdullahi Bayan Tashin granny Kai ya girgiza, domin yadan Indai yana son ganin farin cikinta da albarka a rayuwa dole yayi abunda tace, kuma yasan koda ta kawo matan Indai NAJEEB ne gata gashi, shima Dad d'in yana son dan nasa yayi aure. Washe gari kaman yanda Granny tace karfe shida dai dai aka sakata a mota ciki harda su zarah da ibtisam da sukace zasu bita, granny tace babu inda zasu, in suka bita a Ina zata saka y'an matan, dole suka hakura mum ta bata su dambun nama, cin cin, cake da sauransu, nan driver yaja suka tafi, cikin mota Mai k'iran Prado, duk da Dad yaso su bar tafiyan zuwa gobe suje a jirgi, granny tace yau zata tafi basai gobe ba, dole Dad ya hakura. Su zarah gida suka koma, har zata kwana ta tashi tana kallon ibtisam tace Bari in duba d'akin bros in gani, tun jiya yace insa a gyara, kullum sai angyara amma in yazo in ba'ayi wasa ba sai yayi complain yace an bata mishi wani abu, ai gwara Granny ta mishi auren yaje can ya k'arata, tabe baki ibtisam tayi tare da juya baya ta kwanta abunta. Ibtisam ba ita ta Farka ba sai wajan 11, koda ta tashi Zarah bata d'akin, d'aukan wayarta tayi taga lokaci, tace Kai nasha bacci Sosai, tashi tayi ta shiga toilet tayi wanka sannan ta fito tasa wata jallabiya ba'ka sannan ta d'aura gyalen jallabiyan, zama kiran kabir ne ya shigo wayanta, inda ta d'auka suna ta fira daka karshe yace zaizo ya ganta anjima da yamma. Tace Allah ya kaimu, yace ta bashi address Sunan Layin ta fad'a mishi da no din gidan, yace OK saiya kirata Koda suka gama waya, shuru tayi tana d'an tunani, ta rasa mai yasa take d'an jin kabir cikin ranta kwata kwata ko sati d'aya basuyi da had'uwa ba, jiya da yace zai kirata, bai kira ba duk ta damu, toh mai hakan ke nufi? Lokaci d'aya tayi murmushi tare da fad'in dan shine namijin dana Fara kulawa, kuma yana da hankali gashi ya iya magana Mai dad'i dasa nutsuwa. Jin muryan Zarah tayi tana fad'in Ashe kin dad'e da tashi tunda har kinyi wanka, ina can ina taya mum aiki, wai yau ita da kanta zatai abinci d'anta zai zo. Ibtisam da bata son maganan NAJEEB tace uhm, Zarah tace muje muyi breakfast tun d'azu nake jira ki tashi muyi tare, yunwa nakeji, yanzu na shigo in tasheki Ashe kin tashi. Tashi Itbtisam tayi suka fita a dinning suka zauna suka fara cin abinci, bayan sun gama ibtisam tayi kitchen ta gaida mum, tare da fara tayata aiki, suna aiki suna fira, rabin firan duk na NAJEEB ne, shi yasa Itbtisam tayi shuru, sai dai takan yi magana jefi jefi, a haka har suka gama, aka jera komai akan dinning, wayar mum ce tayi k'ara dauka tayi cikin harshen turanci tace son har kazo kenan? Driver yana nan tafe Nasan yama kusa zuwa? Yace mum nama ganshi saina k'araso, tace ok my only son tare da kashe wayan. Mum ta kalli su Zarah tace harya k'araso, tunda ibtisam taji haka ta tashi ta wuce d'aki, domin bata son ganinshi balle ya k'ara raina mata wayau, ita rabonta dashi ma zaiyi shekara ko fiye ma Tana d'aki tana jiyo maganansu harda na NAJEEB daya dawo, ciki harda Dad Sun dad'e suna fira sannan ya tashi ya nufi part d'inshi danya samu ya wuta. Ibtisam tana nan kwance Zarah ta shigo tace baki fito kun gaisa da Bros ba. Tsaki ibtisam tayi tare da fad'in dan Allah ki kyaleni inhuta. Ibtisam dariya tayi tare da fad'in, Allah ya kyauta, itama zama tayi akan gadon d'akin Tana buga game a wayarta. Kaman yanda Kabir yace wajan 7:30 sai gashi ya kira ibti yace mata yana waje,. Kallon Zarah tayi tace kabir yazo, yana waje taya zan fita? Zarah tace muje in rakaki sai in jiraki a bukka inkun Gama saimu shigo tare, ko kuma kice ya shigo mana. Ido ibtisam ta zare tare da fad'in Rufamin asiri, so kike uncle ya ganni yace ban son karatu, Kome? Salan kisa yace aure nake so, nidai muje saiki jirani a bukka din in fita in sameshi, hakan zaifi Zarah tace toh muje. Har waje Zarah ta rakata suka gaisa da Kabir, har suna yar wasa da dariya kaman Sun san juna, komawa tayi ibtisam ta shiga gaban motar kabir. Kallonta yayi Wanda ta canza kaya Kafin ta fito, wata doguwar rigan atamfa ne, saita yane kanta da wani karamin Gyale, ba karamin kyau tayi ba, duk da fuskanta babu make up, dama ita ba ma'abociyar yin kwalliya bace, yace ibti Anya zan iya jira shekara hud'u kuwa? Karfa wani yamin kwace Murmushi tayi tare da fad'in ai kaman yanzu ne, shekara hud'un tayi, sannan kamin kyakyawan zato Yace hakane, kaman yanzu ne, so ya Abuja din? Ashe kina da y'an uwa a nan? Tace lafiya kalau Alhmdlh, eh uncle d'ina ne Yace toh nidai na fad'ama ibti koni wanene amma ita ta'ki fad'amin Murmushi tayi tare da fad'in mai kake son sani a tare dani? Yace komai, inason sanin komai akan matata dazan aura insha Allah Murmushi tayi cikin jin kunya, sannan ta Fara fad'a mishi ko ita wacece, tace toh kaji komai yanzu Yace eh naji komai, ina Ahmad din bros dinmu? Tace sai Friday yake dawowa gida, boarding school yake, duk da skul din akwai day, yace yafi son boarding din, so duk Friday yake dawowa, saiya koma Sunday, in anyi hutu kuma sai yazo Kano Kabir yace Allah ya taimaka, ta amsa da Ameen. Kiran sallah isha'i da akeyi yasa Kabir fad'in Bari in shiga masallaci, da yake akwai masallaci a jikin gidan wanda Dad yasa ayi, itama tace ok bari in shiga gida nima inyi sallah. Fita tayi tana k'okarin yin nocking aka bud'e gate din, ido biyu sukayi dashi, gabanta taji ya fad'i, shiko kawar da kanshi yayi tare da wucewa masallaci, bayan yaja kofar ta datse kuma yasan ciki zata shiga, tsaki taja tare da fad'in dan rainin wayau, nocking tayi aka bud'e Mata kofar sannan ta shiga, a bukka ta samu zarah Tana sallah, itama alwala tayi a famfo din dake gefe ta cikin ciyayi, bayan zarah ta idar ta amshi hijab din Zarah tayi sallah, Bayan ta idar Zarah tace ya tafi ne? Ibtisam tace a'ah yana masallaci, yan..... K'aran wayanta yasa bata k'arasa maganan da take son yi ba ta d'auka ganin kabir ne, sawa a kunne tayi ban San mai yace mata ba, naji tace ganinan Tace ma zarah bari inje in ganshi yace In fito yanzu zai wuce ma Koda ta fita a tsaye ta ganshi a jikin motarshi, hannunshi ri'ke da Leda, murmushi ya sakar mata tare da fad'in ibti Mai yasa koda yaushe inna kalleki sai inga kin k'ara kyau ne, miye sirrin Murmushi tayi tare da fad'in babu wani sirri, kawai idonka ne yake ganin maka haka Yace Kai Anya kuwa? Ni Inda idonane da nafi kowa murna, dan ban son kowa yaga min kyanki saini d'aya, mi'ka mata ledan hannunshi yayi tare da fad'in zan gudu ana son ganina, sai munyi waya. Tace gskya wannan kyautar da kayi hakuri ka barshi, inaga kaman yayi yawa. Yace karki manta shaidan shike maida hannun kyauta baya, kuma in banyi ma matar da zan aura abuba wa zamma? Very soon Indai na turo komai ni zan dinga miki dan bazan bari Abba yaci gaba ba. Uhm kawai tace tare da fad'in ngd, yace ko kefa, sai munyi magana, koda yake muje in rakaki, har kofar gidan suka jera dai dai lokacin NAJEEB yazo shiga gida, ganin yanda suke ma juna dariya abun ya bashi haushi yaja tsaki tare da shigewa gida tunda an bud'e kofar, itama shiga tayi tana fad'in sai anjima. NAJEEB kam haushi Kabir ya bashi, ya rasa wanda zaiso sai wannan karamar yarinyar mara kunya da bata gaida mutane, hhhhh kunji najeeb fah, wai bata gaida mutane, ya tsaya yana mata dariya, y'ar 15yr ko 12 zance ma, tsaki ya kuma ja, tare da fad'in wasu mazan basu da tunani mutum ya tsaya yana soyayya yana bata ma kanshi lokaci dama Kananan yara ba babban mace ba, yaushe har tayi girman data iya magana da maza, lokaci d'aya ya d'aga kafada tare da fad'in miye nawa a ciki ma Ibtisam bukka ta nufa inda taga zarah na zaune tana game a wayarta, Zarah ganin leda a hannun ibtisam yasa ta amsa tare da fad'in Bari muga maiya Kawo, tare da bud'e ledan, chocolate ne sai kwalin waya Samsung, Zarah tace inye kin fito gari za'a fara chatting Ibtisam tace uhm, ai baki Sani ba Abba ne baya son in ri'ke babban waya, yanzu wannan ma ban San yanda zanyi dashi ba Wlh, ko in maida Mai kawai Zarah tace Kai yanzu saiki maida Mai? Lallai dako kin cika mara wayau, ki boye kawai, balle yanzu nasan dole Abba zai yarda ki ri'ke babban waya, saboda makaranta su browsing da sauransu. Tashi sukayi suka shiga ciki, inda suka tarar da NAJEEB a falo da Mum yana kallon ball, mum tace daka ina kuma haka? Zarah tace Mum mun fita siyo abune, ibtisam tace sannu da hutawa Mum, tare da shigewa ciki, NAJEEB kam ko kallo basu isheshi ba, idonshi nakan tv, itama zarah ciki ta shige inda tace ma ibtisam tasa wayar a caji, suje suci abinci, ibtisam tace plz ki kawo mana nan, ki zuba mana, ban son fita na gaji, Zarah tace ok bari in Kawo mana. Yau kwanan Granny uku da tafiya yola, kuma a yau tace zata dawo, tunda ta tafi sukan yi waya jefi jefi, domin inda Granny take babu network Sosai. Ibtisam tunda ta had'u da NAJEEB sau d'aya basu k'ara had'uwa ba, ta fito sanye da hijab ya tsaya mata dai dai Giwa, ana ganin dogon wandon da tasa, NAJEEB na kwance akan kujeran falon yana danna waya daka duka alamu yana chatting ne, jin motsin mutum yasa yace a bashi ruwa ba tare daya d'ago ba, banza dashi tayi tare dayin gaba abunta, jin ba'a kulashi ba yasa ya d'ago ya ganta dai dai lokacin tana fita, ranshi yaji ya baci tare da fad'in I will teach her a lesson Ibtisam samun Kabir tayi a waje, inda ta shiga cikin motarshi, sun dad'e suna fira yayin da NAJEEB yake ta kallonsu ta CCTV, ganin ta fito a motar yasa ya dawo falon ya zauna, koda ibtisam ta bud'e kofar falon a tsaye ta ganshi a gabanta, d'aga hannu yayi ya tsinka Mata Mari tare da fad'in karki k'ara a rayuwa, ke wacece da ina magana zaki wuce ba tare da kinyi abunda nace ba? Hannunta dake kan fuskanta ta saitin wajan daya mareta, alaman taji zafin Marin, ta cire tana k'okarin marinshi shima.. Da sauri ya ri'ke hannun tare da murde mata shi ya juyo da ita ta baya, duka suka kalli gaba, yace baki da hankali koh? Ni zaki mara? Wani irin nishi takeyi na wuya, tare da kokarin ta samu ta kwaci kanta dan murde mata hannun da yayi tana jin zafi Sosai, amma ta kasa Kwacen kanta domin karfin ba d'aya ba. Yace how dare you, ni sa'anki ne? Ni zaki mara? Jin nishin da takeyi na wahala harda kwalla daya Fara zuban Mata duk da ta baya take yasan tana hawaye dan yaji alama yanda take nishi tare da shessheka ,yace inaso ki bani hakuri tare da alkawarin bazaki k'ara raina wani ba in ur lyf Kafin in sakeki Ibtisam duk da tana jin zafin murde hannun da yayi mata, bata tunanin zata bashi hakuri domin bata ga abunda tayi mishi ba, dahar zai mareta, sannan yace ta bashi hakuri kuma, jin tayi shuru yasa ya k'ara murde hannun da karfi lokaci d'aya hannun yayi y'ar k'ara 'Kas ta saki wani irin k'ara Mai sauti....... ~MARYAM OBAM~ *NAJEEB* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(maryam obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *http://WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad@ Maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *DEDICATED TO.....* *SA'ADATU ALKALI TSAFE🥰🥰💘 MY LOVELY DAUGHTER WANNAN PAGE D'IN NAKI NE SABODA KE NAYI SHI, KIYI YANDA KIKA GA DAMA DASHI🥰* *PAGE 7* Ganin haka yasa ya turata ta buge da jikin bango, tare da fita yabar falon. Mum ta fito da sauri tana fad'in ibtisam fad'i kikayi Subhanallah, tare da nufanta tana k'okarin d'agota, hannun daya murde mata mum ta kamo da sauri ibtisam ta saki k'ara domin wani irin azaba taji da Mum ta ri'ke mata hannun ganin haka yasa mum tace badai kin buge a hannun ba?.. Ibtisam hawaye ke zuba a idonta Sosai, ga hannunta dake mata zafi, ga bacin rai lokaci d'aya taji kanta na Mata ciwo, tare da tsanan zaman gidan, ji tayi gaba d'aya Tana son komawa Kano gidan Abbanta, mum jikinta ta kama da d'agota, tare da fad'in sannu maiya samu hannun? A hankali tace babu komai, na fad'i ne, Tana fad'in haka ta wuce ciki inda ta samu Zarah na kwance tana bacci, itama kwanciyan tayi hannunta yana zugi, gaba d'aya ji tayi kaman k'ashin hannunta ya fita dan taji ba yanda ta saba jin hannun ba, wani irin tsanan NAJEEB taji ta kar'ayi ninkin banin kin wanda take Mai, lallai a duniya bata da makiyi yanzu kaman shi, inda za'a tambayeta wata tsana a duniya? Toh lallai NAJEEB zata ce, kwanciya tayi tana hawaye da haka bacci barawo ya saceta Sai wajan 6 ibtisam ta farka gaba d'aya ta kasa d'aga hannun da Najeeb ya murde mata, ga wani irin rad'adi da zafi da yake mata sosai, Lokaci d'aya tasa kuka saboda azaba. Zarah ce ta shigo ta sameta tana kuka, cikin tashin hankali tace lafiya kuwa ibtisam kike kuka? Ibtisam tace zarah hannu na ciwo yake min Sosai, na kasa d'agashi, zafi yake min Da sauri Zarah ta nufeta tana fad'in tashi muje hspt maiya samu hannun? Kinji ciwo ne? Kaita girgiza mata alaman a'ah, tare da tashi tace muje Aban magani zafi yake min Sosai tana shesshekar kuka, fita sukayi inda suka ga Mum a falo. Ganin ibtisam na kuka Mum ta Fara tambaya lafiya kuwa? Zarah tace Mum ta buge a Hannu ne. Mum cikin tashin hankali tace badai faduwan da tayi d'azu bane? Maza kuzo muje asibiti, sannu ibtisam, fita sukayi inda suka shiga mota driver yaja ibtisam na hawaye, har asibiti suka nufa, inda suka nufi reception, receptionist suka fito da file dinsu tunda family card ne, nan suka shiga wajan Dr, inda ya fara fad'in mrs Abdullahi, Sannunku. Dr kallon ibtisam dake hawaye yayi, yace lafiya kike hawaye? Maiya faru? Mum tace hannun ke Mata ciwo, ta fad'i ne, nan Dr ya tashi ya ri'ke hannun wani irin k'ara ta saki, ya dad'e yana dan juya hannun sannan yace gocewan 'kashi ne, Bari in kira Dr din kashi yanzu zai zo. Ba'ayi ko 30mnt ba Dr din yazo bayan anyi gwaje gwaje inda aka fara gyara mata hannun, zo kuga kuka wajan ibtisam zarah kam gaba d'aya tausayin Itbtisam ya kamata harda kwalla, ita kam mum jikinta duk yayi sanyi cike da tausayin ibtisam din, sai take ji kaman a jikinta Bayan Dr ya gama ya fara ce mata sorry dear, an gama. Ibtisam kam tasha wuya idonta har yayi ja, dan azaba, an d'aure Mata hannun, wanda ana gamawa ta kwanta akan gadon wajan, babu komai cikin ranta sai tsanar NAJEEB wanda shine silan Jefata cikin wannan halin, ita ta rasa mai tamai ya tsaneta, tun Farko ta gaidashi yayi banza da ita, daka karshe ya zageta, toh miye laifinta danta kama kanta? Sannan miye na shiga sabganta har yace ta kawo mai ruwa bayan baya kulata, baya ganin darajanta, akan wani dalili zai aiketa? Lokaci d'aya ta sauke wani ajiyar zuciya tare da fad'in komai yayi min, danya ganni a gidansu ne, inda a gidanmu ne yaushe zai ganni, Bari Granny ta dawo gobe dole Zan koma Kano I..... Zarah da mum ne suka Katse Mata tunani da fad'in sannu ibtisam. Ta kasa koda magana sai d'aga musu Kai da tayi. Dr yace ibtisam dan yaji su mum sun kirata da Sunan, yace yanzu ya daina zafi, tunda Anyi miki alluran cire zafi, za'a baki magani, saiki kiyaye kar kiyi abunda hannun zai kuma gocewa Kinji? Kaita d'aga mishi alaman toh Mum ta kalli Dr tace zamu iya tafiya? Koya?.. Dr yace eh zaku iya tafiya, but tayi a hankali, zuwa jibi ku dawo sai muga hannun, kallon fuskan ibtisam yayi tare dayin murmushi yace ibtisam sai ayi tacin nama da yawa, a rage tsalle tsalle. Ibtisam haushi Dr ya bata, waima a rage tsalle tsalle tunda ya maidata karamar yarinya ai dole yace haka. Tashi sukayi suka fita inda zarah ta bud'ema ibtisam Mota ta shiga, sannan ta rufe, ita ta shiga gaba, mum baya, Bayan sun shiga driver yaja motar suka wuce Koda suka isa Gida, Sun tarar da Granny da Mata har guda hud'u, ibtisam da hannu ke ciwo sakan baki tayi tana mamaki, domin kana ganin yaran Kaga y'an kauye futuk, d'aya harda yaro sai dai ibtisam tana tunanin Maman d'aya ce a cikin y'an matan, sai d'aya harda irin kalangun nan na Fulani, sauran biyun su basu da aibu sai dai sunyi yara da yawa, wanda zata ce basu wuce shekara Goma sha d'aya d'aya ba K.... Granny ce ta katse mata tunani tare da fad'in maiya sameki a hannu kuma? Ibtisam jin haka yasa ta saki kuka, ta nufi Granny tana fad'in Granny faduwa nayi, mu tafi gida gobe Granny tace garin yaya kika fad'i? Sannu Kinji Kai maiya samu hannun toh? Badai karaya bane? Ibtisam cikin kuka tace gocewan k'ashi ne Granny Su mum ko kallon matan da Granny ta Kawo ya hanata magana, tunani take badai suta kawo ma NAJEEB, ba ko waccen su tasha atamfa anyi d'inkin riga da zani, an cabe fuska da kwalli da janbaki, dinkunan yayi musu yawa, ita mai Yaron ma hannun rigan sai Zame mata yakeyi danya Mata yawa Sosai, ga falon gaba d'aya ya d'auki karni duk Kalan kamshin da yakeyi amma zuwan wannan ba'kin na granny yasa kamshin falon ya canza Granny tace sannu takwarata maza jeki huta Kinji Ibtisam tace toh Granny amma gobe zamu tafi koh? Mum tace kina nan, har sai kin warke, sai sannan ibtisam tama tuna Ashe dasu mum take, sai taji kunya tare da fad'in kiyi hakuri mum wasa nake mata, ai nasan jibi zani ganin Dr Mum tayi murmushi tare da fad'in hakane, kije ki huta Kinji, sannan ta kalli Granny tace sannu da dawowa mama, kunsha hanya. Granny tace yauwa, hanya bakya, jikina duk yayi tsami, na gaji Sosai, ina wannan Yaron yake ne yazo ga mata nan ya zaba wacce tayi mishi Zarah bata san sanda ta fashe da dariya ba, tare da fad'in Bari in dubashi, part d'inshi ta nufa amma bata ganshi ba, dan haka ta dawo ta shaida ma Granny da cewa baya nan, mum kam mamaki ne ya isheta, yanzu wa Innan ne NAJEEB zai aura? Lallai kam Granny ta kalli mum tare da fad'in a basu masauki su huta, Kafin ya dawo. Mum ta kalli zarah tare da fad'in kaisu gefen ba'ki, sannan kisa a basu abinci, Zarah tace toh tare da kallonsu tace muje, tashi sukayi suka bita inda takai su gefen ba'ki, sannan ta dawo Taba d'aya daka cikin masu aikin gidan umarni takai musu abinci suci. Granny mi'ke k'afa tayi akan kujera, Tana zayyano ma mum bayani kaman haka, nasan cikinsu bazai rasa wacce zai zaba ba, ni Inda so samu nema ya auri Mai yaron, mijinta ya rasu ya barta da yaro dan shekara d'aya, gata marainiya, Abun dai gwanin tausayi, kin ganta duk ta tside saboda wuya, in miskili ya aureta Nasan zai ri'ke yaron tunda yana da hali, in kuma duka yake so shikenan saiya aure su, kallon zarah tayi da take ta dariya danta kasa boye dariyan ta. Tace ku yanzu ba abun kunya bane, gid'a gid'a daku kuna gida babu aure, haba ai wannan abun yayi yawa wlh, yanzu dai Bari a d'aura ma miskili aure, ita takwara ta samu miji, ina fatan Kema kina da saurayi, in baki dashi sai in nemo miki Zarah dariya ta saki har tanayin k'asa dan dariya, tace Granny Wlh na yafe zan zaba da kaina, dan inna baki zabi sa'an kakana zaki kawo min Granny ta tamke fuska tare da fad'in, naga dai duk zaban da zakiyi bazai Kai wanda zan miki ba, jiba kyawawan matan dana zabo ma miskili, ku yanzu babu abunda kuka iya sai zaban maza masu shiga irin ta wa incan mutanan, bakwa zabo masu saka manyan kaya, Kema Fulani nake son ki aura yanda zaki dinga jin yaranki, ita ibtisam tana ji, tunda uwarta Fulani ce, Keko uwarki baji take ba Hhhhh Kai granny wannan maganan da takeyi duk a gaban mum takeyi Zarah tace nikam ban son in iya wannan yaran, Kinga Bari inje in duba ibtisam inga ya take ciki, Granny itama tashi tayi tana fad'in muje Nima inga takwaran tawa, kai wannan Abu baiyi kyauba, Shigowan NAJEEB yasa Granny tsawaya. Kallonta NAJEEB yayi tare da fad'in sannu Granny cikin gurbatarciyar hausan shi, dabai kware ba. Granny tsaki taja tana fad'in shikenan abunda aka iya, sannu daka shi babu wani, ja'iri, ai yanzu na Kawo karshen Abun Wlh. Najeeb kam ko kallonta bai kar'ayi yi, dan bajinta yake ba, sai dai yana d'an jin wasu kalma kad'an cikin magananta, wanda hakan ya nuna mishi cewa dashi take, dan haka k'okarin barin falon yayi tace Najeebu.... Tsayawa yayi ya tsana Tana kiranshi da wannan Sunan wai najibu, kaman wani d'an kauye, tsaki yaja tare da fad'in what Granny? Tace kama uwarka tsaki gata a tsaye, mara kunya, kallon zarah tayi tace miye yake nufi da zat Hhhhh wai what shine zat, na daiji yace grandi, zat grandi Mai hakan ke nufi? Ko zagina yayi? Yanzu Inci uwashi Zarah tace a'a cewa yayi miye Granny Granny tace oho yanzu naji Batu, matsawa Granny tayi kusa dashi, wanda ya ri'ke kugu da hannunsa biyu alaman yana son ta fad'i abunda zata fad'a ya wuce, dan baya son takura irin Nata ko kad'an Granny tace miye ka wani kama kugu? Ko dukana za kayi d'an banza, Toh Bari kaji tana mishi magana tana nuna mishi abunda take fad'a da hannu, tace aure za kayi wlh, ta rungume hannunta tare da nunashi tace Kai sannan ta k'ara rungume hannunta tace aure zakayi, na Kawo maka Mata guda hud'u ta nuna Mai da yatsa alaman, kallonta ya tsayayi sannan yace I think this old woman need to see a doctor, am sure she has mental problem. Mum tace kana dakai kuwa, cikin harshen turanci Granny kuka tasa Wai suna zaginta, tare da kamo zarah tana fad'in zoki fad'amin Mai sukace? Fad'amin inji. Zarah tace Granny ba zaginka sukayi, ba, cewa yayi bai gane mai kike nufi ba, zai wuce, shine mum tace bashi da hankali taya kina mishi magana zaice zai wuce baki Gama ba. Granny tace oho na gane, tare da cema Zarah jeki kiramin matan da nazo dasu. Kallon Mum tayi tare da fad'in ki fad'ama wannan miskilin ya zauna, in sun fito ya zaba d'aya Mum ta kalli NAJEEB tace ka zauna son, Granny zata maka magana. Tsaki yayi tare da zama, yana fad'in wannan matar ta isheni Wlh. Zarah ce ta fito da matan sun k'ara shafa ma fuskansu, kwalli da janbaki duk sunyi d'ige d'ige. Najeeb dake zaune ta setin wajan, da sauri ya tashi yana fad'in wa innan wasu irin kazaman masu aiki kuka Kawo mum? Haba mum taya zaki kawo irin wannan yaran, plz ki sallamesu, Niko Abu suka taba bazan iyaci ba, kallon zarah yayi tare da fad'in plz tell them subar falon nan, sai wari sukeyi Suko da bajin abunda yake fad'a sukeyi ba, duka sun saki baki suna kallonshi, domin fad'i suke Ashe bature ne, irin mamanshi, sai fari suke mishi da ido Zarah tace bros wannan matan fah ba y'an aiki bane, Granny ta Kawo ne ka zabi d'aya ka aura. Yace what? Wani irin kallo ya watsa ma Granny tare da fad'in you better tell them to leave, tun Kafin in illatasu tare da sakin tsaki yabar gidan ma gaba d'aya cikin bacin rai, Granny kam fadi take Ina zaka, ke Zarah kira mun dan banza. Zarah tace Granny shifa yace ki fad'a musu su wuce tun Kafin ya illatasu Granny tace au haka yace, zanyi maganinshi Wlh Bari audullahi yazo, wlh duka za'a d'aura mishi su zanyi maganin rashin kunya miskili mara mutunci. Kuyi manage plz na gaji sai gobe ko jibi kuma ~MARYAM OBAM~ *NAJEEB* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(maryam obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *http://WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad@ Maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *DEDICATED TO.....* *MY LOVELY MUM* *PAGE 8* Granny barin falon tayi,bayan tace ma y'an matan su koma, ta nufi d'akin zarah inda ta iske ibtisam kwance tana baccin wahala, cikin tausayin ibtisam tace sannu Allah sarki dole kiyi bacci, gocewan k'ashi akwai azaba, targad'e mutum yayi yasha azaba, balle ace k'ashi ya goce Zarah ta shigo d'akin Tana fad'in Granny bacci take amma kina damunta da surutu. Granny tace Hmmm, wlh tausayi taban, gocewan k'ashi akwai azaba, Allah sarki takwara, Allah ya baki lafiya, k'aran wayan ibtisam yasa Granny tace wayar Waye haka? Duba ki gani karya tasheta k'aran, zarah d'auka tayi taga kabir, tace Granny kabir ne. Granny tace Kabiru dan arziki d'auka kiban, dannawa Zarah tayi tare da mi'ka ma Granny, Granny tasa a kunne dai dai lokacin Kabir yana fad'in my ibti, da sauri Granny ta cire wayar a kunne tana son fad'in abunda yace mi ibt, lokaci d'aya kuma ta maida wayar a kunnenta tare da fad'in Kai Kabiru grandi ce. Gaidata yayi tare da fad'in ya Abuja? Granny tace habuja lafiya, kasan takwaran tawa ta samu gocewan k'ashi koh? Yanzu haka bacci takeyi Yace Subhanallah, wlh ban sani ba, yaushe hakan ya faru? Dazu nazo na ganta fah? Granny tace Kabiru a Ina ka ganta ita da take habuja, yace Granny Nima ai nazo Abuja din Granny tace ah lallai soyayya, toh sai kazo ka dubata inta farka, yanzu dai tana bacci, yace insha Allah Zanzo inganta tare da kashe wayan, yana tunani, wani abokinshi dake kusa Mai suna Tahir yace kabir lafiya kuwa? Yace Wlh ibti nace ta samu gocewan k'ashi, kuma dazu mun had'u, kai Wlh banji dad'i ba, ko kad'an ban son in ganta cikin damuwa, ina sonta da yawa Tahir yayi murmushi tare da fad'in ina matsayin amininka, komai naka kana fad'amin amma shine baka fad'amin wannan ba, Allah ya bata lafiya Kabir ya amsa da Ameen, tare da fad'in sorry Tahir naso sai Abu ya kankama Kafin in fad'a maka, domin kasan dagaske nake Tahir yace Toh wannan wace yarinya ce haka da Abokina ya mutu a kanta? Gaskiya ko wacece tayi sa'a, toh amma irin halin da kake son mace dashi ita tana dashi? Kabir yace Sosai kuwa, wannan shine dalilin da yasa na K'ara Sonta, sai dai abunda yake damuna, tana da burin tayi karatu, toh ni banda matsala, infact ma Ina son iyalina suyi karatu Mai zurfi, but matsalan shine ita ta'ki yarda muyi aure wai saita kammala karatu nan da shekara hud'u, ni kuma gashi an matsa min akan ya kamata in ajiye iyali, gashi wacce nake so tace sai nan da shekara hud'u, so ni Abun ma duk ya jagula min lissafi, gashi nace mata na amince data gama karatun, kuma gaskiya ban tunanin family d'ina zasu yarda Wlh. Tahir dariya yayi sannan yace mutumi na an fad'a love, Niko in zaka dubiya tare zamu inje inga wannan yarinyar data tafi da Abokina, Toh amma Indai har Tana Sonka zata yarda kuyi auran, ai wannan ba hujja bace mace tace saita kammala karatu Kafin tayi aure, hakan bai kamata ba, aure ai baya hana karatu, sannan tace ka jirata shekara hud'u ai yayi yawa, sai kayi ta zama haka? Ni gashi inada yaro d'aya gana cikin na biyu amma kai har yanzu kuma Nima iyalin nawa na karatu, ya kamata ka mata bayani Sosai in Tana Sonka zata yarda. Kabir yace sai dai in wakiltaka, dariya Tahir ya saki tare da fad'in ikon Allah, wato Kai bazaka iyaba, inko hakane zaka rasata Wlh, ko ince zata shigo Ata biyu, dan Nasan Wlh baza'a Bari ka K'ara shekara biyu babu iyali ba, balle har shekara hud'u haba is too much mutumina, kabir yace kai Abokina nifa bani da ra'ayin ajiye mace fiye da d'aya, ibti ta isheni kawai, nidai na wakilta ka, kayi Mata bayani kawai yanda zata fahimta. Tahir dariya yayi sannan yace babu damuwa, yaushe zaka dubiya, sai muje danta sanni, inta warke daka baya mayi mata maganan, koya kace?.. Kabir yace hakan yayi, sai mu shiga zuwa anjima Bayan sallah isha'i. Tahir yace Toh Allah ya kaimu Koda NAJEEB ya fita, wani store yaje yasai giyanshi, tare da tafiya dashi, yaje ya kama d'aki a hotel, domin ya sha abunsa, tunda yake bai taba shan giya a Nigeria ba sai yau, saboda duk abunshi yana taka tsan tsan, dan baya so ya batama iyayenshi rai, koya zubar musu da Kima, uhm Najeeb kenan, baka tunanin Allah, Allah yasa mu dace,. Koda ya shiga bud'e kwalban yayi ya fara sha, domin granny tayi matukar bata mishi rai, wai kaman shi, Najeeb za'a ce ya zaba cikin wannan kazaman matan, ido ya lumshe yaci gaba da Kwan kwadar alcohol d'inshi, lokaci d'aya ya fara surutu ni NAJEEB ni that old woman zata ma haka, ta rasa wanda zata kawo min sai wa innan dako takalmi na bazan iya basu su goge min ba, zanyi maganin wannan tsohuwar Wlh, tunda nace mata ina son aure ai dole ta Kawo min wa innan tarkacen, koda nace ina son auren ni banda ido ne K... Shuru yayi lokaci d'aya kuma ya saki tsaki tare da fad'in Wlh ta raina ni that old woman, ci gaba yayi dashan alcohol d'inshi har saida ya shanye duka kwalban sannan yayi jiba dashi gaba d'aya wani bacin ran da yakeji saiya nemeshi ya rasa, baya iya tuna komai, toh taya Zaima tuna tunda a buge yake, k'okarin tashi yayi lokaci d'aya ya fad'i akan gadon bacci ya D'aukeshi Zarah kallon Granny tayi wacce take ta cema ibtisam sannu, tace Granny Wai yanzu wa Innan matan Najeeb zai aura? Ibtisam dake zaune hannu na Mata azaba domin alluran da aka mata na cire zafi ya gama aiki, ta d'anja tsaki mara sauti domin jin an kira sunan Najeeb din. Granny tace kwarai kuwa, duka zansa a aura Mai su, tunda shi Dan banza ne, inko kikaga bai auresu duka ba toh a ciki ya zaba d'aya ne, ni Wlh mai Yaron nake so ya aura, yaron tausayi yake ban, duk ya fige, Kinga ya murmure Idan miskili ya auri uwarsa, zasu tafi inane ma yake aiki k'asar masu jajayen fatan nan? Zarah ta kwashe da dariya tare da fad'in America. Granny tace yauwa Ameka. Ba zarah ba harda ibtisam da hannu ke Mata zugi sai da tayi dariya Zarah tace Kai granny America ba Ameka ba, kawai kice Turai in baki iya fad'a ba Tsaki Granny taja tare da fad'in kince Ameka, maina fad'a ba dai dai ba Ameka Zarah dariya harda sauka k'asa tace Wlh Granny bazaki kasheni da dariya ba, kallon ibtisam tayi tare da fad'in za kiyi wanka ne In taimaka miki? Kaita d'aga alaman eh, toilet zarah ta nufa ta Tara Mata Ruwan zafi a bath sannan ta fito ta tayata ta tashi, har toilet takai ibtisam sannan ta fito ta barta dan tayi wankan, tunda tace zata iya Wayar ibtisam ce tayi k'ara, Zarah ta d'auka ta Fara tsokanan Kabir tare da fad'in sai kira kake tayi, toh yanzu ta tashi amma tana wani uzuri kad'an, dariya kabir yayi tare da fad'in ya hannun nata? Zarah tace da sauki, yace Alhmdlh ina kofar gida nazo in ganta. Zarah tace ok bari inzo in shigo dakai, tare da kashe wayan, ta kalli Granny tace kabir ne yazo, Granny tace maza jeki shigo dashi. Zarah fita tayi inda taba security umarni dasu bud'e gate, bayan an bud'e kabir ya shigo, nan suka gaisa harda Tahir, falon ba'ki takaisu Kabir ya bata ledojin kayan fruit din daya siyo da yawa, ansa tayi tare da fad'in bari in kirata, koda zarah ta shiga saida ta bada umarnin akai musu Abun tabawa sannan ta nufi d'akinta, inda taga ibtisam tana cire hijab alaman ta idar da sallah, tace Aida kin maida Kabir yana jira Granny tace maza kije Kinji, zarah rakata, zarah ta amsa da toh, tare da taimaka ma ibtisam tasa hijab din, sannan suka fita falon ba'kin, inda an ajiyema su kabir abun taba baki, amma basu ci komai ba Kabir yana ganin Sun shigo ya tashi tsaye cikin tausayin ibtisam d'inshi, ya fara fad'in sannu ibti, ya hannun? Murmushi tayi tare da fad'in Alhmdlh, zarah cikin wasa tace tunda ka ganta sai a zauna Dariya yayi tare da zama, yana fad'in baki da dama, wai yaushe abun ya faru? Zarah tace dazu Wlh, yace Kai Allah ya kyauta. Shiko Tahir tunda ibtisam ta shigo ita da zarah, idonshi ke kan ibtisam din, lallai Allah yayi halitta, dole Kabir ya nace, gata ita ba faran mace ba chocolate colour, kala Mai tsada kenan, amma kallo d'aya zaka mata kaga madaran kyau lallai inda b.... Kabir ya katse mishi tunani da fad'in Tahir ga Ibtisam fah Murmushi Tahir yayi tare da fad'in, Malama ibtisam ya hannun? Allah ya k'ara lafiya yasa kaffara ne A hankali tace Ameen nagode, cikin muryanta Wanda ya dashe dan tasha kuka Kabir yace ibti wannan shine Tahir, aminina, ko ince dan uwana, danya wuce amini a wajena. Ibtisam murmushi tayi tare da kallon Tahir Wanda idonshi na kanta tace sannu da zuwa. Nan dai sukayi fira harda zarah, inda ibtisam duk ta gaji da irin kallon da Tahir yake mata, bini bini daka ta d'aga idonta sai su had'a ido, sai ta kauda kai, gashi tana ta setin shi, kaman Kabir yasan ta gaji da zaman ya tashi tare da fad'in za muyi magana Allah ya k'ara sauk'i, ya kalli zarah yace plz ki dinga kulan min da ita Sosai Kinji? Zarah tace insha Allah, amma fah sai an Biyani, gaskiya Dariya kabir yayi yace ki fad'i farashi Mai tsada in biyaki, domin my ibti komai nata Mai tsada ne, duka dariya suka sa, sannan sukai musu sallama suka wuce ba tare da sunci abunda aka kawo musu ba. Zarah da ibtisam cikin gida suka shiga inda suka ga Dad da mum da Granny zaune akan dinning, Granny na fad'in na kawo mishi Mata har guda hud'u amma dan banzan yaron nan baka ga Rashin mutuncin da yayi min ba, toh yanzu na yanke koya auresu duka koya zabi d'aya, inko ya'ki zaba toh Wlh cikin satin nan za'a aura mishi dukansu, tunda su auransu ba irin na y'an bariki bane, babu tsada Dad yace kiyi hakuri mama, zai zaba, ina Najeeb dinma? Granny tace tunda yamin rashin mutunci ya fita, bai dawo ba har yanzu Su zarah da ibtisam sannu da dawowa sukai ma Dad, inda ya kalli ibtisam yace ya hannun naki? Tace da sauk'i Alhmdlh Dad yace sannu mamana Allah ya k'ara sauki. Ta amsa da Ameen , mum tace kuzo kuci abinci, zama sukai akan dinning din inda zarah ta Fara zuba ma ibtisam. Dad yana ta kiran wayan Najeeb bai d'aga ba, yace Wai ina ya shiga haka ne, sai kira nake ya'ki d'agawa Granny tace taya zai d'aga, bayan ya gama zuba min rashin mutunci, wlh inaga aljanace ta aureshi, yaro kwata kwata baya son aure, inaga Wlh a d'aura Mai duka hud'un zaifi Dad yace Indai sun Mai AI babu matsala saiya auresu duka. Granny tace Aiko basuyi Mai ba, saiya auresu tunda shi ya kasa kawo wacce yake so, yanzu ni na zabo mishi, a ciki harda wani Wanda mijinta ya rasu ya barta da d'a d'aya, ni Wlh tausayi take bani, Niko bai zabeta ba inaso inna isa kasa ya aureta saboda Yaron Nata, ta k'arasa maganan cikin tausayi Dad yace Mai yaro kuma? Toh fah sai kuma yayi shuru yana nanata maganan cikin ranshi, lokaci d'aya ya cire tunanin tare da fad'in Bari Najeeb din yazo saiya zaba, inya d'auketa Mai yaron Kinga shikenan, in kuma bai had'a da itaba sai mu bashi ita mu Ibtisam kam cikin ranta dad'i takeji, dan d'azu taga matan da Granny ta Kawo, kuma tasan sune, wani irin murmushi takeyi na mugunta, taso sanda aka nuna ma Najeeb matan ace tana nan taga yanda zaiyi, amma ba komai zanyi ta zuga Granny Wlh, a aura Mai y'an kauye mugu kawai, saiya kashe kanshi karshen miskilanci da mugunta... *gskya zan daina typing kullum saboda rashin sharhi, nifa bana bukatar godiya a'a sharhi nakeso inga kuna min, ta yanda zan gane kuna fahimtan sa'ko na ko a'ah, wlh saboda rashin sharhi gaba d'aya bana jin dad'in typing din, daka na Fara sai inji na gaji, amma in kuna sharhi Zan gane kuna fahimta* *Pls masu samun sticker a whatsapp in Nayi posting ku daina, wlh da kisa min sticker gwara ki karanta baki cemin komai ba yafi min dad'i, indai kin San zaki dinga samun sticker ki ri'ke sticker d'inki bana so* *facebook kuma ina bukatan sharhi ba thanks ba, wasu ko thanks dinma basa iya karasawa sai dai susa maka T, haba for god sake taya writers za suji dad'in muku posting kullum kaman yanda kuke bu'kata, gskya in bakwa sharhi zan daina posting kullum sai naga dama zanyi, tunda comment din da baifi 30 second ba inya dad'e minti d'aya ya gagara taya nida nake zama wajan awa biyu uku Ina typing sannan inji dad'in muku posting kullum, kunga hakan bazai yihu ba, duk da Nasan akwai masuyi Sosai so Ina magana akan masu samun thanks ko T, plz ku gyara* ~MARYAM OBAM~ *NAJEEB* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(maryam obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *http://WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad@ Maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *DEDICATED TO.....* *MY LOVELY MUM* *PAGE 9* Mum kam ita duk wannan abunda sukeyi, ita bata ganin zata yarda, " Ayi ma d'anta haka, "dan ita gaskiya bazata yarda a d'aura ma d'anta wa Innan matan ba, haba ai wannan ba adalci bane ko kad'an, "taya yaron daya taso a waje, yayi karatu a can, ace za'a aura Mai wa Innan matan, gaskiya da sake, inshi Dad yayi shuru gaskiya ita bazata yarda a cuci d'anta ba, 'In ma auren akeso yayi sai a Bari ya zaba da kanshi bawai a Kawo mishi wa Innan y'an kauyen ba, ai sai a matsa Mai ya kawo mata a aura Mai indai haka akeji. Dad tashi yayi "yana fad'in saida safe Bari inje in huta. Granny tace "Allah ya tashemu lafiya. Ya amsa da Ameen sannan ya wuce "itama Mum ta tashi tabi bayanshi Ibtisam da zarah da Granny suka rage "Granny ta kalli ibtisam "tace wai yaushe shima kabirun zai turo ne? "naji shuru ya kamata dai ya turo "musan halinda muke ciki. Ibtisam tace "haba Granny aikya Bari in warke koh, "kuma Kinga ga yaya Najeeb baiyi aure ba, ya kamata injira in yayi nima sai inyi hakan zaifi. Granny ta tsuke baki, "can tace ke nifa so nake a had'a bikin duka, dan ban son Ayi ta hidima kan hidima aita abu a rarrabe, gwara a had'a, zaifi, " saiki fad'a ma Kabiru ya turo, inbai shirya ba mu sani. "kallon zarah tayi tace kema ya kamata in kina da manemi anayin nasu Kema kice ya turo, nida so samu ne duka basai a had'a ba. Ibtisam tace ni saida safe tare da tashi tabar wajan. Granny tace " oh ni Amina yara basa son zancen aure, daka an fara saisu tashi, kaman masu iska, "Zarah Anya bakya tunanin suna da aljanu kuwa? Granny ta jefo ma Zarah wannan tambayan. Zarah dariya tayi tare da biye ma Granny "tace ashe bani d'aya nake tunanin haka ba, "Granny tace haba ashe Kema kina tunani kai na shiga uku, "Kinga miskili shi tunda yaji zancen aure yabar gidan har yanzu bai dawo ba. Zarah tace "Granny nifa ina tunanin wannan matan ne baya so, " inda zaki canza mishi wasu da hakan yafi, ko kice ya kawo wanda yake so. Granny tace "sam wannan ba abu mai yihuwa bane, "koso kike a maidani karamar mutum? Zarah tace "kaman ya Granny? Granny tace "inje in kwaso Mata har hud'u, sannan ace bai d'auki ko guda d'aya ba, "inna koma Mai zance ma iyayen yaran? "Kinga tashi kije ki kwanta, "Granny tashi tayi tana fad'in saida safe, "miskili d'an banza ya'ki dawowa. Najeeb bai farka ba sai wajan d'ayan dare, "tashi yayi yaji gaba d'aya jikinshi yayi mishi nauyi Sosai, "Kai tsaye ya nufi toilet yayi wanka tare dayin alwala yazo yana rama bashin sallah, Allah dai ya kyauta, "bayan ya idar ya tashi ya d'auki key din motarshi yabar hotel din, " Kai tsaye gida ya nufa inda yayi horn Mai security suka bud'e Mai kofar ya shiga part d'inshi ya nufa direct, "Bayan ya shiga gaba d'aya kayan jikinshi ya cire yasa jallabiya tare da kwanciya bai dad'e ba bacci yayi gaba dashi Washe gari da safe tunda Granny tayi sallah asuba, ta fito falo ta zauna "wai miskili bai kwana a gida ba Tana jiran ya dawo taji gidan uban wa ya kwana, sai gyangyad'i takeyi, "amma ta'ki tashi tana nan zaune Wai tana jiran miskili, " a haka bacci ya bingirar da ita a nan Hhhhh, "shi dama bacci barawo ne gashi ya sace granny. Wajan karfe 10 mum ta fito falo "ganin Granny kwance akan kujera tana ta shakar bacci,abun yaba mum dariya, "tare da fad'in badai a nan ta kwana ba? Har zata tasheta ta fasa dan in Granny ce sai tace ta katse mata bacci, dan haka ta Fasa tare da wucewa kitchen taga mai masu aikinta suke dafa musu, "koda mum ta nufi kitchen "gaidata masu aikin suka farayi cikin girmama a harshen turanci ,"Mum tace an kammala komai kenan? Suka amsa da yes ma Fita Mum tayi ta koma falo inda ta Tarar da Granny zaune tana hamma "Mum tace ina kwana mama Granny tace "lafiya an tashi lafiya? Mum tace lafiya Alhmdlh. Granny tace "Ina nan tun dazu ai ina jiran dawowan wannan Yaron, tun jiya bai shigo gida ba, saiya fad'amin inda ya kwana, kallon Mum tayi "tace Wlh kuna bani mamaki ace d'anki bai kwana a gida ba amma ku ko a jikinku, baku ma sani ba, kai Wlh wannan halin naku yana bani mamaki. Mum dai shuru tayi dan bata da abun fad'a, inma tana dashi bazata iya jayya da Granny ba, tunda Uwar mijinta ce, dole itama ta d'auketa matsayin uwa, "Abu d'aya Mum take ganin za tayi jayayya da Granny shine ace Najeeb ya auri matan data kawo, sai dai in shine yace yana So, shine zanyi shuru. Granny sai faman fad'a takeyi ta inda take shiga ba tanan take fita ba "ace yaro saurayi ya kwana a waje ba tare da saninku ba, wannan wace irin tarbiya ce? "Haya niyan Granny shine ya tashi Dad Wanda ya fito falon da sauri, ganinshi yasa Granny tace yauwa gwara da kazo Yanzu d'anku ace ya kwana a waje, amma baku damu ba? Dad yace mama kiyi hakuri Najeeb ba yaro bane, sannan shida yake wata k'asar da bama ganinshi ma, "Allah ne yake karewa n..... Dakata dakata Granny ta katse shi da fad'in haka, sannan tace "can daban nan daban, Niko can Ameka din da yake aiki baso nake ba, andai fi karfina ne, saboda y'an Ameka basa ji wlh, suko kunyan taba junansu basayi, kai duniya ta lalace, ku ko tsoro bakwayi ya kwaso irin halin..... Shuru tayi na wani lokaci sannan taci gaba da fad'in "koda yake shi miskili bazai yi wannan iskancin ba, yaushe wannan miskilancin nashi zai Bari ya kula wasu, Hmmm ta sauke ajiyan zuciya "koya yake k'arewa da abokan aikinsa oho? "Nifa ina ganin an canza shi a Ameka, Inba haka ba taya yaro zai'ki son aure? "daka maganan aure sai yabar gida tun jiya, " na taba ji ance a Ameka suna canza ma mutum halitta koso kwashe jinin mutum susa Mai wani, Anya basu ma Najeebu haka ba kuwa? Ba mum ba harta Dad saida maganan Granny ya basu dariya, "su Zarah da surutun Granny ya ishesu suma suka fito, gaida iyayen nasu sukayi "sannan zarah tace Granny Wlh kin hana mutane bacci,. Granny tace "aikya fad'i haka, kina zaune a gida hankali kwance babu maganan aure, "wai kai audullahi baka ganin girman yaran nan ne, da suke gabanka? Dad shuru yayi domin yasan abun Granny harda tsufa, koda yake tsufan ne ma, sai anyi hakuri, kwata kwata kwaya nawa Yaran suke? " yaushe suka taso da Granny zata Fara maganan Ayi musu aure..... Maganan Granny ne ya dawo da Dad daka duniyar tunanin daya fad'a "inda take cema ibtisam ya hannun? Ibtisam tace Alhmdlh da sauk'i, "sai dai har yanzu ina jin zafi Sosai "Mum tace sannu yarinyata zai daina a hankali Kinji? Allah ya k'ara sauk'i my dear Ibtisam ta amsa da Ameen mum, "shima Dad ya mata Allah k'ara sauk'i. Granny tace ni yunwa nakeji wlh, "shi miskili zai dawo ya tarar dani, "ke Zarah jeki kira yaran da nazo dasu..... Fitowan Najeeb yasa Granny sakan ba'ki "lokaci d'aya kuma tace yaushe ka dawo? Najeeb daba jin abunda tace yayi ba ya banka Mata harara, tare da gaida iyayenshi cikin harshen Hausa Wanda bai kware ba, "Ina kwanan ku ya furta a gajarce tare da nufa dinning dan yayi breakfast. Granny tace miskili koda idonka zai fad'o k'asa harshen harara sai kayi aure ja'iri, ke Zarah jeki kira matan nan ya zaba a ciki "Zarah ta amsa da toh tare da tafiya kiransu Shiko Najeeb abinci ya fara ci, " Ibtisam dake tsaye ta kalleshi cikin ranta tace mugu azzalumi, wlh abunda kamin saina rama, Koba yanzu ba "shi Najeeb bai masan tana wajan ba dan bata su yake ba, so yake ya koma America danya gaji da wannan tsohuwar Sosai take takura mishi. Granny nufanshi tayi tana fad'in ja'iri dama ka iya Hausa? "harda wani Ina kwanan ku. "toh Bari kaji Nasan kana jina Wlh ka zabi d'aya cikin matan dana kawo, "koka auresu duka. Najeeb ko kallonta baiyi ba "ji yayi kaman ya bugeta dan haushi take bashi, shi yanzu a duniya ya yarda ta gama raina mishi wayau, "Toh Inba haka ba taya zata kawo mishi wa Innan Buran tace ya aura, ko Dad d'inshi da yake tsoho balarabiya ya aura, balle shi yaro dashi, wanda yasha nonon balarabiya saita kwaso mishi wa Innan masu Kama da Buran, munana y'an kauye kai wannan tsohuwar ta gama dani, amma zan koya Mata hankali wlh Granny tace baka jina ne? Tsaki yaja tare da banka Mata harara, cikin harshen turanci yace "Wlh Granny ki kama kanki da tsufanki tun Kafin inyi miki babu dad'i. Dad yace kana da hankali kuwa Najeeb? Cikin harshen turanci yake Mai maganan, "yace Uwar tawa kake fad'ama haka? Yace Dad nifa gaskiya na gaji da halin wannan tsohuwar haba, koku bakwamin abunda takemin haba, gaskiya na gaji, tana gab da kaini bango Wlh, ka Mata warning ta fita harka na, ko a kanta nake da zata takura min? Ta tashi ta kwaso Mata wai in zaba in Aura for god sake ance mata Ina bukata ne, ko me? Ya k'arasa maganan cikin zafin rai Granny daba jin abunda suke fad'a tayi ba, "tace wai Mai kuke fad'a ne haka? Ku fad'amin inji. Najeeb tsaki yaja tare da ture plate din dake gabanshi na chips din da yakeci tare da tashi yana k'okarin barin wajan Cikin fushi Dad yace koma ka zauna, mutumin banza,"zama yayi rai a bace tare da tamke fuska Granny tace ikon Allah, yau naga dan banzan yaro? Wai Mai yake nufi ne Toh haka? Zarah ce ta fito,"matan na bayanta duk sun sha kwalliya da ba'kin kwalli, da Jan baki ja sai wani fari suke dan sun hango Najeeb din "ibtisam bata san lokacin data saki dariya ba, da sauri tasa hannu ta toshe bakinta, dan bata san dariyan zai fito ba. Najeeb kam wani shegen kallo ya watsa ma ibtisam Mai nuna da zan hukunta ki, har yayi k'asa da kanshi ya d'ago da sauri ya kalleta Wanda yaga hannunta an d'aure alaman tayi karaya ko gocewan k'ashi , "har ya bud'e baki zaiyi magana idonshi na kanta lokaci d'aya kuma yayi shuru tare da kawar da kanshi daka kanta. Granny tace yauwa y'an mata an fito? "Sannunku Sannunku "gaida su Granny y'an matan sukayi. Dad kam da ranshi ke ce da Najeeb akan abunda yayi ma Granny, lokaci d'aya ya "d'aga kanshi ya kalli y'an matan, da sauri ya zare ido cikin mamakin badai su bane Granny ta Kawo ma Najeeb ba, Tashin hankali. Granny ta kalli audullahi tace gasu nan saika fad'a mishi ya zaba d'aya. Dad kam mamaki abun ya bashi, taya Granny zata kawo ma Najeeb wa Innan matan tace ya zaba d'aya daka cikin su... "koda yake may be Najeeb din akwai wacce yake so, domin shi so babu ruwanshi abincin wani guban wani Kallon Najeeb yayi da fuska ke tamke kaman ba'kin kumurci, "yace Najeeb ga mata nan ka zabi d'aya. Najeeb da sauri ya kalli dad din nashi, sannan yace "Dad babu wacce tamin a cikinsu, Dad taya kaima zaka biye mata? Gaskiya n.... "Dad ya d'aga mishi hannu alaman ya isa haka Dad ya kalli Granny yace "mama yace babu wacce tayi mishi, "Granny ta saki tsaki tare da fad'in sauran matan su koma mai Yaron ta tsaya wacce Granny ta kira da Hanne, "Granny Jan hannun zarah tayi ta matsa kusa da Najeeb tana fad'in Zarah Bari inyi mishi magana ki dinga fad'a Mai Kinji? Inya fad'a nima saiki fad'amin mai yace Ibtisam kam babu abunda take ro'ka sai "Allah yasa Granny tace dole saiya auri matan, tare dayin dariya k'asa k'asa ganin yanda Najeeb din ya tamke fuska rai bace, "tace ai yanzu ka Fara gani, "mara mutunci, mugu, wanda bashi da tausayi Granny ta taba kafad'an Najeeb cikin sigar rarrashi ta Fara magana kaman haka "Haba Najeebu na Mai Sunan masoyi na, in wa incan basu maka ba, ina son kayi hakuri ka d'aure ka auri wannan Hanne kodan yaranta, mijinta ya rasu ya barta dashi, wlh Abun tausayi, gashi bata da uwa wajan matan babanta take ance tana musguna mata Sosai, ita da wannan marayan yaro abun tausayi, "Najeebu ka taimaka ka aureta ita, da nace duka hud'un zaka aura amma yanzu ka auri wannan kaji dan jika na. Najeeb daba jinta yake ba, sai kallonta yake, "amma ya Lura tana mishi maganan cikin sigar rarrashi ne "kallon zarah tayi tace fad'a mishi abunda nace Kinji. Zarah fara fad'ama Najeeb abunda Granny tace tayi, "lokaci d'aya ya d'aga Kai ya kalli matar da Granny take cewa ya aura yayi," fuskanta tasha kwalli tayi d'ige d'ige gata kana kallonta Kaga tsohuwa Hhhhh Allah sarki ba tsufa bane wahala ce kawai Najeeb, lokaci d'aya idonshi ya sauka akan yaron wanda akace ya zama babanshi, yaron ba'ki gashi gashi duk ya fige ya kanjame kaman Mai cuta, daka gani dai yaron bashi da wani jini Sosai yanda najeeb ya Lura, ansa mishi irin rigan Fulani duk ta kod'e tayi datti, ko wando babu a jikin yaron Granny tace Zarah tambayeshi ya amince? Zarah ta fad'ama Najeeb abunda Granny tace "kiran Dad akayi a waya yabar falon "Bayan Zarah ta fad'ama Najeeb abunda Granny tace Tsaki yaja tare da tashi yana fad'in kice Mata ban amince ba, ai Tana da yara ta aura musu ita yana fad'in haka ya fita fuuuu "Mum na kiranshi amma bai tsaya ba...... *Gskya naji dad'in yanda kukai min sharhi jiya, one luv kuci gaba da yanda kukayi jiya, nima insha Allah zan dinga kokarin yi muku posting kullum koda ba yawa* ~MARYAM OBAM~ *NAJEEB* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(maryam obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *http://WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad@ Maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *DEDICATED TO.....* *MY LOVELY MUM* *PAGE 10* Granny ta kalli zarah tace "Mai yace fad'amin. Zarah shuru tayi "Tana tunanin Mai zata cema Granny, "domin bazata iya fad'a mata abunda Najeeb d'in yace ba, dan tasan rashin kunya ne, bai kamata ta fad'a mata ba. Granny tace "ina magana kinyi shuru, "gayamin abunda dan banzan yace, "Nasan zagi na yayi koh? Da sauri Zarah tace a'a Granny, "cewa yayi shi bata mishi ba, baya Sonta. Shuru Granny tayi na wani lokaci, "sannan ta sauke ajiyan zuciya tare da kallon hanne tace maza ki koma ciki, "Hanne ta amsa da toh tare da juyawa tayi ciki, "Granny wani irin murmushi tayi tare da fad'in zanyi maganin d'an banza Wlh, zai gane shayi ruwa ne. Najeeb kam gaba d'aya ranshi a bace yake "bukka ya nufa ya zauna yana jin ranshi na mishi zafi tare da fad'in "wai ita wannan tsohuwar Ina ruwanta da rayuwa na? And naga Dad kaman yana biye mata, "kafad'a ya d'aga tare da fad'in mum dinshi ce, but ni ba uwata bace, Dad zai iyayin abunda tace but banda ni, "wata iska ya furzar mai zafi tare da fad'in ta rasa wanda zata bani sai wa innan kazaman matan munana, y'an kauye, harda wani yaro mummuna duk jikinshi a bushe, tsaki yaja tare da fad'in kamata yayi in d'auki wannan tsohuwar in kaita asibitin mahaukata, ina tunanin ta Fara tabuwa, Inba haka ba " how can she think of getting me married with that old lady's," and she asking me to choose one among them" nace bana so tana cewa in auri Mai yaro, "murmushi ya saki alaman takaici da mamaki, ko an gaya Mata ni aure yana gabana? " yaushe zan iya ajiye mata a matsayin matata kullum ta dinga takura min, "women are only for fun..... D'an shuru yayi yana nazari, lokaci d'aya ya tabe baki shi ba namiji bane mai son yara ba, har ake k'okarin aura mishi Mai yaro, shi koda an matsa Mai dole yayi aure ai budurwa zai aura, yaushe zai aura wacce ta taba yin aure, "Dan yasan for sure saita dinga tuna mijinta na baya, "and he can't take it dan yana da kishi, ajiyan zuciya ya sauke tare da fad'in " ya kamata ma kawai in koma inbar k'asar tun Kafin wannan mental tsohuwar ta sani gaba ta cinye d'anye, mata kaman mayya sai nacin tsiya..... Muryan Zarah yaji tana fad'in bros D'agowa yayi, ya watsa mata sex eye d'inshi, tare da fad'in what? Tace Bros ina son magana dakai "Plz kaban dama ka saurara kaji, " Zan taimaka maka wajan wannan matsalan na granny Tsaki yayi tare da fad'in, "don't worry Sis ban d'auki wannan a matsayin damuwa ba, aure ne bazan yiba, sai dai ta mutu, "and inma tayi mistake tasa aka aura min ita saina kashe yarinyar nima a kashe ni, Waye yayi Asara? Uhm Zarah tace "tare da fad'in amma bros inda zaka ji shawarata da komai yazo maka da sauk'i, ba tare da d'aga hankali ba. Yace Zarah just leave me for a while, "ban son damuwa. Tashi tayi tace "OK but in kana bukatan taimako am ready for help, Tana fad'in haka tayi gaba abunta najeeb yana nan zaune lokaci d'aya ya d'auki wayarshi ya fara dannawa " wani irin murmushi ya saki lokaci d'aya tare da fad'in yes, tashi yayi ya shiga cikin gidan "inda yaga Granny a falo . Ganin Najeeb ya shigo yasa tace ja'iri, ka Fara kallon kanka a matsayin ango Wlh Baiko kalleta ba ya wuce part d'inshi, toilet ya fad'a yayi wanka tare dasa kaya, ya shirya cikin k'ananan kaya, "koda ya fito ya tarar da harda Dad d'inshi a falon da Mum da Granny sai su Zarah. Har zai wuce Dad "yace zonan, Zuwa tsayawa Najeeb yayi ba tare da yace komai ba Mum tace bazaka zo ka zauna ba? Zama yaje yayi rai a bace, danshi baya son su k'ara mishi wani maganan aure yanzu Dad yace mun riga mun yanke ko ince mama ta yanke zaka auri wannan yarinyar K... Da sauri Najeeb yace Dad bazan aureta ba, inada wacce nake so in Aura, so ita zan aura, And Dad akan wani dalili za'a ce in auri wancan Y'ar kauyen? For god sake ko Kai bazaka aureta ba sai ni Dad kallon d'an nashi yake cikin mamaki, Amma da yake yana son d'an nashi sai bai d'auki maganan da yake fad'a mishi da zafi ba, "yace toh wacece kake so? Najeeb yace ita zanje in d'auko tazo Nigeria tun jiya, Dad yace Toh hakan yayi, ka kawo ta sai Mama ta ganta " Dad kallon Granny yayi tare da fad'in mama yace akwai wacce yake so, yanzu haka ita zaije ya d'auko ki ganta. Granny ta washe baki cikin jin dad'i tare da fad'in ko shifa, "Aida ya fad'a tun tuni da banje yola ba, Allah yasa Fulani ce itama. Itbisam kam haushi taji da Granny bata dage akan saiya auri Hanne ba, taso a aura mishi ita,taga yanda zaiyi Suna nan zaune, baifi awa d'aya da fitan Najeeb ba sai gashi ya dawo shida wata baturiya. Da sauri Granny ta tashi ta k'are Mata kallo, yarinyar tasa wata doguwar riga wacce ta tsaya mata dai dai Giwa, ga kanta da Attachment brown, Granny salati ta Fara tare da fad'in amma Najeebu ko dan bantan uba, badai wannan zaka aura ba? Najeeb harara ya sakar ma Granny danya Lura yanda take maganan kaman wannan dinma bata mata ba Yarinyar idonta nakan Granny da taji tana Yaren daba ji take ba, "Granny tace Dallah dena kallona, da ido kaman na mujiya Najeeb ya fara nuna ma yarinyar Dad yace "Gina ga Dad d'ina cikin harshen turanci yake mata magana, Hannu ta mi'ka ma Dad suka gaisa, "Granny salati ta saki lokaci d'aya kuma tasa kuka, tana fad'in audullahi gaisawa da wacce ba muharramanka ba, a gabana a gaban iyalinka. Mum tace mama hakan ba komai bane ai K...... "Dallah Rufamin baki, mara kishin kai Granny ta fad'ama Mum haka, "yanzu mijinki ya gaisa da mace amma kice ba wani abu bane, oh ni wannan zamani duniya ta lalace, Dad kam shuru yayi ya kasa magana, "NAJEEB in banda hararan Granny babu abunda yake, Gina kam ita mamaki take tare dason jin abunda tsohuwar take fad'i, amma babu dama Su Zarah da ibtisam kam dariya suke k'asa k'asa Najeeb yace Dad itace Zan Aura, kallon zarah yayi yace "ki fad'ama wannan granny d'in ga Matar da zan aura nan Zarah ta fad'ama granny abunda Najeeb yace, Granny kallon Alh Abdullahi tayi tace, yau ka nunamin ban isa ba, ka kuma nunamin irin tarbiyan da kayi ma y'ay'anka, Indai wannan shine boko tir da wannan karatun, baka da iko da y'ay'anka, sai kuma ta saki kuka Cikin tashin hankali Dad yaje gabanta yana bata hakuri tare da fad'in "mama nimai biyayya ne a duk abunda kika ce, wlh komai kika yanke shi za'ayi indai bai sabama Shari'a ba, "Dan Allah kibar wannan kukan, kiyi hakuri Cikin kuka tace Indai na isa muje yola a nema ma Najeebu auran Hanne cikin satin nan, dan ban yarda ya auri wannan yarinyar ba ta nuna Gina dake kallon ikon Allah Dad yace hakan za'ayi mama insha Allah jibi zamu, sai a d'aura auren. Mum najin haka ta tashi tabar falon rai a bace, "Wlh bazata yarda a d'aura ma d'anta wannan matan ba, taya za'a mishi auren da baya so, komai zai faru sai dai ya faru Wlh Dad kallon Najeeb yayi yace yaje ya maida yarinyar ya dawo yana son ganinshi yanzu yanzu, "yanda Dad yama Najeeb magana babu wasa yasa Najeeb yasha jinin jikinshi duk yanda akayi kukan da wannan tsohuwar takeyi akwai abunda ta k'ulla, "Dan haka ya kalli Zarah yace Sis zo muje in ganki Koda suka fita yasa Gina a mota yace ta jirashi, magana yake da Zarah akan ta fad'a mishi abunda Granny tace Zarah bata boye mishi komai ba ta fad'a mishi Ran Najeeb ya baci Sosai lallai kam zaiba Dad d'inshi mamaki indai dagaske yake zai aura mishi wannan y'ar kauyen.... Zarah ce ta Katseshi tare da fad'in Bros inaga in baka son wannan auren why not kace ma Granny kana son ibtisam zata sa a fasa kuma Kun dace kai d....... "Najeeb ya dakatar da Zarah tare da fad'in keep quiet Kina da hankali kuwa? Ni zance zan aura wannan yarinyar? Kin mafi rainani akan Granny, "let me tell you" Wlh da in auri wannan ibtisam din gwara na auri wacce Granny ta bani, ya k'arasa maganan cikin zafin rai Zarah ganin haka yasa taja bakinta ta tsuke, " Dan tasan tunda yace hakan, Toh dagaske yake, cikin ranta tace itama ibtisam din inda tasan nace maka haka ba k'aramin fushi zatayi dani ba, "Toh wai Mai yasa suke ma junansu irin wannan kiyayyan ne haka? Sai kace ba y'an uwa ba, haba abun yayi yawa Najeeb gaba yayi tare da shiga mota, direct hotel din da Gina ta sauka ya kaita, tare suka shiga dan yana bukatar hutu, koda suka shiga, "Gina ta Fara shafashi tare da fad'in naajit Mai wannan matar take cewa? Naga harda kuka takeyi? Najeeb yaja tsaki tare da fad'in plz stop asking me dis question. "tare da tashi ya d'auko wata kwalba ta alcohol yasha amma ba Sosai ba,, Yadai kusa shan rabin kwalban Ganin haka yasa ta kame bakinta ta tsuke, dan tasan Waye Najeeb, abu kad'an yake bata mishi rai, "wani irin tafiyan tsutsa take Mai da hannunta, Tana k'okarin Kai hannunta kan banana d'inshi ya tashi tare da tureta ya fita daka d'akin "tunawa da yayi Dad d'inshi yace ya maida yarinyar ya dawo yana son ganinshi, dan haka gida ya nufa direct Koda ya shiga cikin gidan Granny da Dad kawai ya gani a falo, zama yayi ta kujeran dake kallon Dad d'in Dad yace mun yanke zaka aura yarinyar da mama ta zaba maka, saika shirya jibi zamu yola acan za'a d'aura auren Najeeb ba tare da shakka ba ko kunya, yace Dad Wlh bazan aureta ba, gwara kar kayi gigin cewa zaka aura min ita, so is better kabar wannan maganan, ko ince kabar biyema wannan tsohuwar Dad yace ni kake fad'ama haka Najeeb? Najeeb yace gaskiya na fad'a maka, and banga wani abu dana fad'a ba, so baka da right da zaka sani abunda banyi niya ba, Nasan y'ancin kaina..... Tas Tas Dad ya sakar mishi Mari har biyu tare da fad'in ni? Najeeb ni kake fad'ama haka? Najeeb cikin zafin rai ya tashi yana fad'in Dad do whatever you want amma bazan auri wacce kuke so in Aura ba, ko ince wacce mamanka take son in aura ba.... Dad na k'okarin k'ara maranshi Mum data fito tazo da sauri ta ri'ke hannun Dad Tana fad'in ka kyaleshi Najeeb part d'inshi ya nufa inda ya fara had'a kayanshi Mum cikin kuka take fad'in ga irinta nan, gashi nan, tun yaro na k'arami ka daukeshi ka kaishi wata k'asa karatun boko, baka taba tunanin yayi karatun addini ba, wlh yau komai Najeeb yayi laifinka ne tana fad'in haka tabar falon Da yake da Hausa tayi maganan Granny taji komai, lallai gaskiyan mum ne, komai Najeeb yakeyi laifin audullahi ne, tun Farko irin abunda Granny ta hango kenan, lokacin da za'a kai Najeeb karatu waje bata soba, Amma dan nata ya dage, abunda yasa Granny koda ya dwo bata d'aga hankali ba, tunda taga yana sallah. Dad kam tsumar tsaye yayi yana mamakin abunda d'an nashi yayi mishi Wanda bai taba zato ba, ko a mafarki ba. Najeeb kam Bayan ya gama had'a kayanshi, "ya fara jin jiri, alaman giyar da yasha ta gama gauraye jikinshi da jininshi, "lokaci d'aya bacci ya D'aukeshi a zaune inda yake..... Muje zuwa yanzu aka fara..... ~MARYAM OBAM~*NAJEEB* *BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA* *(maryam obam)* *https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/* *http://WWW.Maryamobamnovels.com* *Wattpad@ Maryam-obam* *Instagram@maryam_obam* *DEDICATED TO.....* *MY LOVELY MUM* *PAGE 11* Granny tayi gyaran murya tare da fad'in "lallai duniya ta canza, amma ba laifinshi bane, naka ne, komai yayi kaine sila, duk da banji abunda yace maka ba, dan bajin yaranshi nake ba, amma alamu sun nuna ya maka rashin kunya, ko daka yanda yake magana hakan zai nuna min, kwata kwata yanda yake abu babu da'a ko tarbiya a ciki, ni kakarshi ce zai iyamin komai, amma kai mahaifin shine, tana fad'in haka "Ta wuce Dad shima d'akin Mum ya nufa "inda ya sameta tana ta rusgan kuka, "mum ganin ya shigo yasa ta tsagaita da kukan ta Fara magana kaman haka " Kaga abunda ya faru koh? Abunda tun Farko nake.... Dakatar da ita Dad yayi da fad'in "wannan abunda Najeeb yayi yana tunanin wannan shine zaisa in janye magana ta akan auren da nace zaiyi? "inko haka yake tunani , ya yaudara kansa, wlh zan nuna masa nine mahaifinsa.... Mum tace "inka aikata haka Mai kayi? Kana tunanin wa Innan matan sun dace da Najeeb? Wlh bazan bari ya auri yarinyar da ake k'okarin tura mai ba, akan wani dalili? "tunda nake dakai ban taba maka musu ba, "but wannan karan bazan yarda a k'ara bata ma Najeeb rayuwa ba, "tun yana k'arami ka kaishi waje karatu, daka gama primary school, d'an karatun addini daya samu a nan Kafin ya tafi shine kawai a kansa, baka taba tunanin yana karatun addini ba koya? Kai dai ka kaishi yaje yayi karatun boko, Najeeb yanda yake abubuwa kwata kwata hakan yana nuni da bai San addini Sosai ba, yanda yake haka sai a d'auki y'ar kauye Wanda ban tunani yarinyar tasan addini, ace za'a bashi matsayin mata? "Najeeb baya bukatar mace jahila, "yana bukatar mace Mai ilimin addini wacce zatayi k'okarin wajan sashi a hanya, "Nasan komai Najeeb yakeyi bazan d'auki laifin in d'aura maka duka ba, sai dai zance "A cikin kashi d'ari kana da kaso 90 wajan abunda Najeeb yayi, ni kuma zan iya d'aukan "kaso goma. Nima uwa ce, nice na haifi Najeeb, bai kamata in barshi haka ba, ya kamata ace Ina duba lamarinsa, "duk da yana da ba'kar zuciya, kuka ta saki tare da fad'in Nayi sakaci Wlh, Nasan halin Najeeb, amma Ka'ki d'aukan shawara ka kaishi waje karatu, "dama k'asar addini ne, irinsu "Saudiya "Da ya samu ilimin addini K.... Dad ya dakatar da ita, tare da fad'in "Babu zancan rashin ilimin addini a cikin lamarin Najeeb, "ki daina danganta shi da irin haka, Nasan Najeeb yana da zafin rai, wannan na yarda dashi, "zai iya yin komai domin a fasa yin aurenshi da wacce mama ke so, ko sanda nakai Najeeb karatu America har na'ki jin shawaran kowa lokacin saboda na farko can Sun fimu nesa ba kusa ba, yaro zai samu cikakkiyar ilimi ba irin na wannan k'asar ba, "Sannan Indai kina magana akan ilimin addini ne ai yayi tun yana yaro, kuma yana kanshi so kib.... Mum tace Innalillahi'wa inna ilaihirajiun "yanzu haka zaka fad'a? "kenan kai ilimin boko shine mai muhimmanci a gurinka? "wato karatun addini da yayi sanda yana yaro shine kake Kawo hujja akai? " lallai kayi babban kuskure na fad'in haka, amma babu komai zan zuba ido inga iya gudun ruwanka, "but Ina son ka sani a matsayina na Uwar Najeeb bazan k'ara Bari a rusa mishi rayuwa ba, "Inda Najeeb ya samu ilimin addini Sosai da Wlh bazai fad'a maka abunda yayi maka yau ba, sannan ilimin addini shine gaba da komai. Mum taci gaba da fad'in a cikin...... SURATUL ALAK' Wacce take karantar da cewa karatu shine gaba da komai, amma a Gama shi da Sunan Allah, kuma ayi aiki dashi domin a sami kiyayyewar Allah daga dukan mak'iya addini..... Abunda wannan surar take nufi, shine A nema ilimi addini, saboda duk inda mutum yaje zai iya Kare kansa, tare da taimakon Allah. Amma kai ka tura d'anka ba tare da ilimin addini ba A cikin SURATUL ALAK'.... Aya ta 3 Allah yace.... *Kayi karatu, kuma ubangijinka shine mafi karimci* Sannan a Aya Aya ta 4 yace : *wanda ya Sanar da mutum game da alkiyama* *ya Sanar da mutum Abin da bai sani ba* 5 *A'aha! Lalle, ne mutum, hak'ik'a, yana girman kai (ya k'i karatu)* 6 *Domin yaga kansa, ya wadata* 7 *lalle ne zuwa ga ubangijinka makoma take* 8 Mum tace Kar dukiya yasa Ka'ki d'aukan karatun addini da muhimmanci, domin Allah zai tambayeka. Koda Kaga ina son yarana suyi karatun boko saboda zamani kuma ..... *ALKUR'ANI* yayi rantsuwa da zamani, A cikin...... SURATUL ASR Allah yace : *Ina rantsuwa da zamani* 1 Zamani yazo da abubuwa da dama, ina son yarana suyi karatun boko badan komai ba sai dan zamani yazo da hakan, "sannan yana dakyau kota ina mutum yasan abunda duniya ke ciki, yanda zai iya shiga ko ina,. Amma kai kafi bama karatun boko muhimmanci fiye dana addini, "wannan yana d'aya daka cikin abunda yasa nace Zarah bazata fita wata k'asar karatu ba, "nafi son tayi cikin wannan k'asar inda zan dinga ganinta, "kuma ta samu ilimin addini ita ba kaman Najeeb ba, yau zan iya yarda Zarah taje ko ina saboda na yarda da ita, bazatayi abunda za'a ce Allah wadai ba, "Shima Najeeb nasan bazai aikata Wani abun alfasha ba, ina mishi kyakyawan zato, Sai dai girmanshi a America yasa yake ganin shi mutum Mai y'anci ne zai iya jada kowa, Wanda inda yasan addini bazai yi wannan tunanin ba, uhm Mum kenan ba'a shaidan d'an yau, taci gaba da fad'in Najeeb bai dace da wannan yar...... Dad ya dakatar da ita tare da fad'in "ya isa haka, kince Najeeb zaman da yayi a America yasa yake ganin shimai y'anci ne, "har yake ganin zai iyaja da kowa, toh Wlh Indai Ina Raye saina aura mishi yarinyar da mama tace, "zan nuna mishi nine ubansa, kuma zaman America ba hauka bane Mum tace "kana son aikata babban kuskure, "Ina Mai baka shawara tun Kafin Najeeb yayi fito na fito dakai kabar wannan maganan, "yau gashi ya fad'ama abunda ban taba tunani ba, har yake fad'in "yasan right d'inshi Dad tashi yayi yabar d'akin yana fad'in Aure dai babu fashi. Mum kai ta girgiza alaman mijin Nata yayi nisa. Najeeb kam bai farka ba sai wajajan magrib, "koda ya tashi kanshi ya ri'ke alaman yana mishi ciwo, ido ya lumshe tare da tashi danya nufa toilet yayi wanka, lokaci d'aya ya tsaya "domin ganin kayanshi cikin akwati tunani ya farayi ya akai akasa mishi kaya cikin akwati? Lokaci d'aya ya fara tunawa tun a Wajan Gina yasha alcohol, daka nan yazo gida "Toh Mai ya faru Bayan yazo gida? Lokaci d'aya ya lumshe ido domin tunawa da yayi abunda ya fad'ama Dad d'inshi har marinshi da yayi duk ya tuna, saboda baisha alcohol din da yawa ba, shine dalilin da yasa ya iya tuna, abunda ya faru. Hannu ya d'aura akai alaman Maina aikata? Lokaci d'aya ya saki tsaki, tare da fad'in "duk laifin wannan old woman dince , "bana shan alcohol a Nigeria, but tunda tazo tasa saida nasha "ta Kawo min wasu yamutsatsun mata masu Kama da birai wai in aura, wani dogon tsaki yaja, sannan ya fad'a toilet yayi wanka tare da dauro alwala dan yaje masallaci Koda najeeb ya dawo daka sallah, direct gefen Dad d'inshi ya nufa, Wanda ya iskeshi akan dadduma, cikin ran Najeeb yace a gida yayi sallah ashe? Sai yasa ban ganshi cikin masallaci ba. Dad d'ago dakai yayi ya kalleshi "Lokaci d'aya yace ya akayi Najeeb? Najeeb ganin yanda Dad ya mishi saiya d'auka kodai abunda yake tunani bai faru bane? "lokaci d'aya kuma ya tuna da ko sanda yana yaro in yayi mishi laifi baya nuna mishi sai dai yaga action, wannan tunanin da yayi yasa Najeeb zama akan bed din d'akin tare da fad'in "Dad kayi hakuri akan abunda ya faru d'azu, rainane ya baci Sosai, "and kuma bazan iya bari a aura min macen da bana soba, "Dad ko Kai kana son Mum ka aureta, nifa plz ka fad'ama granny ta Bari in auri wacce nake so. Ni mutum ne mai shiga ko ina a cikin duniya, "am a pilot babu k'asar da ban shiga ba, yanzu sai azo ace wannan za'a aura min? Illiterate "haba Dad ya kamata Ayi min adalci, "And yanzu mulkin farar wula ne, kowa Nada y'anci, ko a cikin wannan k'asar ta Nigeria, balle nida na taso a waje, "so Dad plz Kubar wannan maganan and give me sometime zan Kawo irin choice d'inku Dad shuru yayi yana kallon d'an nashi "sai yanzu ya yarda da maganan Mum, Gaskiya ta fad'a, "Yanzu wai nan yazo ya bashi hakuri ne, amma jiba maganan da yake fad'a babu da'a ko kad'an a cikinta Dad murmushi yayi tare da fad'in "Toh Najeeb inaga ka manta da Abu d'aya, "Idan ka taso a America karka manta kai bad'an can bane, kai d'an Nigeria, and rayuwarka da tasu ba d'aya bane, kana fad'in kana da y'anci? Right? " Toh zan nuna maka baka dashi, "danka taso a America ba'ace ka koyi irin halinsu ba, na yima iyaye rashin da'a, tare da fad'a musu magana anyhow Najeeb yace Dad "ni ba magana anyhow nake fad'ama ba, "am just try to tell you what on my mind" and Dad mai yasa kake k'okarin canzawa? Kake son d'aukan shawaran Granny, "just be ur self," ka daina d'aukan shawaran kowa, am ur son, but bazan bari ayimin abunda zai cutar dani ba, plz Dad am begging you kabar wannan maganan Dad yace OK tashi ta tafi. Tashi Najeeb yayi tare da fad'in "Thanks for understanding me Dad, "jibi zan koma Dad yace Allah ya kaimu Koda Najeeb ya fita Dad mamaki yaita yi, sai yanzu yake ganin maganan Mum gaskiya ne, "lallai Nayi sakaci tun Farko, Gashi yanzu yana son fin karfina, "but Idan nace bazan aura mishi matar da Granny tace ba zaiga kaman munji tsoranshi, "Tabbas dole Ayi wannan aure kuwa Najeeb koda ya fita waje ya nufa wajan bukka inda yaga ibtisam tana zaune tana waya, tana murmushi, " wani irin kallo ya watsa mata Mai kama da ta tashi tabar wajan " Idonta na kanshi itama tana wayarta amma bata da niyan tashi, domin dashi da banza duk haka ta d'auka Najeeb ganin haka yasa ya nufeta tare da fusge wayar yayi jifa da ita, cikin zafin rai yace bazaki tashi ba? Bata kulashi ba, sai tsugunnawa da tayi ta d'auki wayarta, "wanda murfin ya fita batter din ya cire, "domin har yanzu bata fara amfani da wayan da Kabir ya bata ba , da karamim Nata take amfani. Bayan ta d'auki wayar ta tashi ta kalleshi ido cikin ido, tare da fad'in "bazan tashi ba, babu inda zani, kana tunanin wannan Abun zaisa inji tsoranka Kome? Najeeb bari kaji daka jiya sanda ka mareni duk wani sauran d'an digon mutuncinka da nake gani ya tafi, so komai zakamin bazai dameni ba, Abu d'aya na sani shine bazaka iya kasheni ba Kallonta yake cikin mamaki, lallai yarinyar nan bata da kunya, Hmm kunji Najeeb Bayan shi ba kunyar gareshi ba shine yake kallon na wani, koda yake bazai ga nashi ba, tunda shi a ganinshi ba rashin kunya yayi ba, Tsaki taja tare da juyawa, Tana k'okarin zama, "hijab din dake jikinta ya janyo tare dayin jifa da ita ta fad'i k'asa, wani irin k'ara ta saki domin ta gefen hannun da taji ciwo ta fad'i, "matsawa yayi kusa da ita tare da tsugunnawa yace " kince komai zan miki bazan iya kasheki ba koh right? "ido ya lumshe tare da sakin murmushi lokaci d'aya kuma ya bud'e idon ya saukesu akan fuskanta da take ta faman hawaye, "yace kina tunanin Idan mutum ya mutu shikenan, ko kina tunanin duk wani abu da zan miki zaki jure? Tunda wuya baya kisa ko? Murmushi ya k'ara saki tare da fad'in zan aureki inta Azabtar dake, wanda keda kanki sai kinyi nadama kin ro'keni akan in yafe miki Kafin in rabu dake, "Kinga nasan da hakan ta faru dake gwara ki bani hakuri yanzu, kuma ki tsugunna da giwowinki biyu and apologize. Tashi yayi yana jiran ta bashi hakuri, ganin bata tashi ba ,yasa yace na baki daka nan zuwa gobe, Indai baki bani hakuri akan abunda kikai min ba, wlh saina fad'ama that old woman ke zan aura, yana fad'in haka yayi gaba. Ibtisam kam, ganin ya tafi yasa ta fad'in, wlh dana aureka gwara in mutu kaman yanda ka fad'a, " lokaci d'aya kuma taja tsaki tana fad'in "hakuri kake son in baka koh? Wlh sai dai ka mutu, nida kama Abu bance kaban hakuri ba sai kai tsaki taja Mai sauti............ Toh fah mai Najeeb ke nufi? Ku biyoni dai *NAGA SA'KON KI, KAMAN YANDA KIKA BU'KACI AITA YAD'AWA HAR YAZO GAREMU GA SA'KON DA WATA TA TURO* TABBAS BABU MUNAFUKAI IRIN ONLINE WRITERS!!! Munafukan banza munafukan wofi masu dorawa yaran mutane dogon buri da kai Kansu in da Allah bai kaisu ba,xan fara da babbar munafukan......zuwairat Ummu maryam,,,,in banda tsabar kinibibi da Gulma duk novel dinki sai kinsaka yarinyar ciki kyakyakyawa ce, to su munanan matan ba mutane bane ko kuma xasu rasa mijin aure ne,,matsiyaciya me qaryar tsiya kina koyawa yara son abin duniya.....nadawo gareki marubuciyar BARIKI NA FITO!!! Wato ke saboda matsiyaciya ce bayan batsan da kk shimfidawa a littafin ki harda koya ma yara suje su gama tambadewar su daga baya su auri salihin namiji ko!munafuka kin taba ganin namiji dan mutunci ya auri karuwa kuma ma dan sarki,, shegiya ke kamata yayi ma a kamaki a daure asa dogarai su zaneki don kinci mutuncin sarauta,ku kuma 'yan mata duk Mara basirar data dauki hudubarta ta watsar da mutuncin ta a waje kuma tana tunanin samun mijin aure da sauqi ita tasani,,, Nadawo kanki marubuciyar KO BAN AURESHI BA...Kema dayake algunguma ce nuna musu kk suyi wasanni da wani qato indai baxai xarce ba ko,,,,munafukan banxa duk iyalinku na killace kun dage sai kun sauya ma yaran mutane tunani kun dorasu kan turbar kwadayi da buri...shegu ku gidanku miya ake da naman kaji ko ruwan faron da kuketa kwadaita musu ku sha kuke,ko kuma maxajenku son ku suke kamar su bauta muku ko duk wata ko sati sai kun xaga qasashe???ku fada musu gsky aure ba haka yakeba kuma ku koya musu haquri dan yadda suka samu kansu ba wannan karairayin ba.. Daga saudatu shafi'i Don Allah kuyita yadawa har yaje kunnen marubutan. *Kunga abunda tace, kaman yanda na fad'a bazan k'ara daukan zagin wata a media ba insha Allah, tace min shegiya, Bayan da aure aka haifeni, in asali ne ko nagarta ban tunanin zata nunamin, ko d'aya, domin na fito daka gidan mutunci, Alhmdlh iyayena sun bani tarbiya, tunda ban fito media ina zagin wata ko wani ba.* *bazan ce na ajiye rubutu ba, amma daka yau novel din NAJEEB ya koma na kud'i, kunga yanzu sai a zageni da hujja, abunda na Lura muda muke novel a free Anfi zagin mu, toh daka yau na daina insha Allah, duk Wanda zai karanta Littafin NAJEEB saiya biya 200 Naira only* *Nasan yau zansha zagi a media saboda nace novel d'ina ya zama na kud'i , amma babu damuwa kofar zagin a bud'e take* *WANDA ZAI BIYA DOMIN YACI GABA DA SAMUN CI GABAN NAJEEB ZAI TURA D'ARI BIYU TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 3138831065 MARYAM ALHASSAN FIRST BANK, SANNAN IN MUTUN YA BIYA ZAI TUROMIN DA SHAIDAN BIYA TA WANNAN NUMBER 08060860886* *IN KATI MUTUN ZAI TURO ZAI IYA TUROMIN KATIN MTN TA WANNAN NUMBER SHIMA 08060860886* *IDAN MUTUM YA BIYA D'ARI BIYU ZAN SASHI A GROUP HAR SAI AN KAMMALA LITTAFIN NAJEEB* *IDAN KIKA BIYA KO KA BIYA INA SON KU SANI KUDIN KARATU MUTUM YA BIYA BANA MALLAKA BA, IDAN HAR MUTUM YASAN ZAI FITAR MIN DA NOVEL DAN ALLAH KARYA BIYA* *KAMAN YANDA NA FAD'A CEWA LABARIN NAJEEB ZAIZO MUKU DA WANI SABON SALO DABAN, HAR YANZU BAN SHIGA AINIYIN LABARIN BA, WANNAN LABARIN ZAI BAN BANTA DA SAURAN LABARAN, DOMIN AKWAI ABUBUWA DA YAWA DA LABARIN ZAI KAWO MUKU, KAR TWO HUNDRED NAIRA YA HANA MUTUM KARATU* ~MARYAM OBAM~*NAJEEB* *PAGE 12* Lokaci d'aya ta ri'ke hannunta domin jin yana mata zugi, zama tayi akan kujeran dake cikin bukka din tana cije baki, " tare da fad'in Allah ya isa Wlh mugu, "ji yanda ya fama min ciwo na Zarah ce tazo inda take "hannunta d'auke da tray dasu snack da drinks, ajiyewa tayi, tare da kallon fuskan ibtisam tace "lafiya kike cije baki? Ibtisam tace nida wancan yayan n..... "sai kuma tayi shuru ba tare data k'arasa abunda tai niyan fad'a ba Zarah tace Yadai? "Mai yasa kikai shuru, kodai kin fama hannun ne? Kai kawai ta d'aga mata tare da fad'in na buge ne da wancan Karfen "Zarah tace Kedai kullum cikin fad'uwa da bugewa? Tsaki ibtisam taja tare da k'okarin kunna wayarta da Najeeb ya jefar mata dashi, Aiko tana kunnawa sa'kon Kabir ya shigo cikin wayar, "lokaci d'aya ta saki wani irin k'ayattacen murmushi tare da fara karanta sa'kon kabir din kaman haka.... *hope lafiya? "muna waya naji shuru, and I try your number switch off* Murmushi tayi tare da k'okarin ta bashi amsa, amma tana d'aga hannunta ta saki k'ara, "tare da fad'in ahh, "Zarah tace lafiya? "ibtisam tace Wlh hannu na zafi, "ko d'agashi na kasa, zugi yakemin Sosai, "yanda kika san ana ciremin jijiyan hannun. Zarah tace sannu ko zamu koma hspt dinne yanzu? Ibtisam tace "gobe Dr yace mu koma "inaga mu jira zuwa goben mu gani, yanzu dare yayi ma. Zarah tace "wani dare kwata kwata miye time yanzu? Koso kike ki zauna da ciwo a hannunki? "is better kizo muje kiga Dr dan Wlh Idan kika kwana dashi zaki sha wuya. Ibtisam tace leave it I will manage, "Bari goben kawai muje, ni Bari kiga inje in kwanta na gaji Wlh Sosai " gaba tayi ba tare data jira mai Zarah zata ce mata ba. Koda ta shiga "a falo ta iske Granny tana zaune, daka gani akwai abunda take jira, Ganin ibtisam ta shigo yasa Granny tashi tana fad'in yauwa Ina kuka saiga cikin wannan daren? "ko kabirun ne yazo? Ibtisam tace a'a Granny muna bukka, "Granny tace ku kullum sai kunje wannan bukka dinne? "Mai kukeyi a can? "ibtisam tace Kai granny ka jiki da wata tambaya, sai kace wasu k'ananan yara. Granny taja tsaki tare da fad'in "Ashe kun San kuba yara bane, kuke zaune gida gadai gadai daku "Wlh kuma kanku fad'a, kuji tsoran Allah, "kunga abunda miskili yakeyi saboda boko kar ku biyema iyayenku kuce ku sai Kunje karatu, Inba so kuke ku rasa mazan aure ba "In banda fitsara da rashin kunya babu abunda bokon ke koya muku, "ni wai yaushe kabirun zai turo ne? Ibtisam tace Kai Kai na shiga uku, "waike Granny waya fad'a miki boko na lalata mutum da rashin tarbiya? "Wlh Granny ki iya bakin ki, Idan kika bari boko ya jiki zai kamaki. Granny tace au dama bokon mutum ne? "a Ina yake? Dariya ibtisam ta saki Wanda a dai dai lokacin Zarah ta shigo itama tana dariyan Granny tace aikin banza, ni za'a ma k'arya, "tun kan a haifeku Nasan boko ja'irai, nidai bazan fasa fad'a ba Wlh auren dai shine mutuncin mace, Kun zauna sai tsufa kuke a gida, "ai gwara kuyi auran yafi mutunci, "baku ga yanda akai ta tambaya naba da Naje yola, kowa sai yace kunyi aure kuwa? "sai dai ince a'a cikin jin kunya, sai kuma ta saki kuka yanzu god'ai god'ai daku ace kuna gida babu aure, "shi miskili d'an banza an kawo mishi Mata ya nuna baya so, "ke kuma ta nuna ibtisam kince zaki sa kabiru ya turo shuru akeji, in bazaki iya cewa ya turo ba, ai saiki fad'amin ni ince ya turo.... Ibtisam tace Wlh Granny karki soma "ni Dan Allah kibar wannan kukan, haba abu kad'an kisa kuka. Yanda kuka san ibtisam ta zugata "ta k'ara fashewa da kuka tana fad'in yanzu ko tausayina bakwayi? "so kuke in mutu banga y'ay'anku? " riganta tasa tana share kwallan fuskanta Zarah kam dariya take mak'ewa, domin wannan abunda Granny take fad'i ba k'aramin dariya yake bata ba, "duk da Tana ganin maganan Granny gaskiya ne, aure shine mutuncin mace, "Toh amma miye na kuka sai kace su zasu kamo mazan suce suzo su auresu, duk da tasan ita ko zata mutu iyayenta ba zasu mata aure ba sai ta kammala degree Kafin zasu Fara maganan aurar da ita Ibtisam tace Kinga Granny "gwara ki tashi kije ki kwanta, domin wannan kukan naki bashi zaisa muyi aure ba, "sai kace akanki muke duk kinbi kinsa mutane gaba, "wucewa tayi tana fad'in nidai saida safenku bacci nakeji. Granny ta bita da harara Tana fad'in aikin kenan dama, "daka ci sai bacci ku tashi kuna kallon iyayenku kaman tsaranku, yara Sun girma Sun ri'ke a gida, harta yanda kuke tafiya ta canza saboda ri'ka Zarah kam dariya take Sosai tare da fad'in Granny "Nima na tafi saida safe bacci nakeji Granny tace Allah ya kaimu rai da lafiya, " Zarah gaba tayi "granny ta bita da ido tana fad'in jiba yara god'ai god'ai dasu, amma anki musu aure, gaba d'aya in suka juya sak manyan mata, "oh ni aminatu na shiga uku, "tashi tayi itama tana fad'in "Bari inje inbi lafiyan gado in kwanta in huta. Najeeb kam tunda ya fita hotel din da Gina take ya nufa, "koda ya isa Bayan ya mata nocking ta bud'e shiga yayi ya kwanta tare da lumshe ido, "ba komai yake tunawa ba, sai yanda ibtisam tayi mishi rashin kunya, "murmushi yayi tare da tunanin hanyar da zaiyi hurting d'inta, danya Lura bata jin tsoranshi, sannan bata da kunya"lokaci d'aya kuma yaja tsaki tare da fad'in ya kamata in fita hanyar ta, but she has to apologize to me, Kafin in barta, I have to teach her a lesson that she will never ever forget in her life.... Gina ce ta katse mishi tunani da tasa hannunta cikin riganshi, "Tana wasa da kirjinshi, tana shafawa tare da mishi tafiyan tsutsa, "lokaci d'aya ya bud'e ido tare da janyota jikinshi, ya bata wani hot kiss akan lebanta, lokaci d'aya ya kuma ya tureta tare da tashi ya nufi fridge din dake d'akin ya d'auko alcohol ya bud'e tare dasha, domin har yanzu abunda ibtisam tayi mishi yana cikin ranshi, burinshi yayi hurting d'inta much da bazata k'ara raina wani ba in her life. Shan alcohol d'inshi yake Sosai tunda ya kafa kai saida yasha kusan rabi, "sannan ya cire bottle din daka bakinshi yana sauke wani irin numfashi tare da lumshe ido, "lokaci d'aya ya bud'e idon tare da kurama Gina ido yana murmushi, "ganin yana sakar mata murmushi yasa ta tashi da sauri ta nufeshi tare da zama akan k'afarshi tasa hannunta akan wuyanshi tana shafawa, "lokaci d'aya kuma ya janyota tare da matseta da karfi a jikinshi yana shakan jikinta lokaci d'aya yasa harshen shi akan lips d'inta ya fara kissing d'inta, "da sauri Gina ta Fara miyar mishi da martani itama Kissing din junansu suke Sosai, "Gina bakinta nakan nashi take k'okarin cire rigan jikinta, "lokaci d'aya tayi nasara ta cire rigan dake jikin nata, dama babu bra balle pant a tare da ita, "Najeeb cire bakinshi yayi akan Nata inda ya fara wasa da boob dinta yana shafa mata tare da matsesu, "lokaci d'aya ya saketa tare da d'aukan bottle din alcohol d'inshi yaci gaba dasha, saida ya shanye gaba d'aya wannan ya jefar da bottle din a k'asa ya fashe, gaba d'aya ya fita cikin hayyacinshi Gina ganin haka yasa ta "Fara k'okarin cire Mai kayan jikinshi, amma ta kasa "saboda janyota yake jikinshi yana k'okarin yayi sucking boob d'inta, "ganin haka yasa ta hakura tare da bashi boob din Nata Wanda suke manya kaman irin wanda Najeeb din yake bukata da kuma so, "Fara sucking d'insu yayi Sosai Baka jin k'aran komai saina nishin Gina domin ba k'aramin dad'in sucking din takeji ba, "lokaci d'aya taji ya tsagaita da sucking d'in, "kallonshi tayi taga bacci ya D'aukeshi, "wani irin tsaki ta buga alaman jin haushi, janye jikinta tayi tare da kwanciya tasa hannunta cikin hq d'inta tana shafawa, wanda take matukar bukata, gashi "Najeeb ya tsokanota ya'ki biya mata bukata, "tsaki ta kuma saki tare da fad'in mai yasa na barshi yasha alcohol da yawa? Is ol my fault. Haka taita wasa da hq d'inta tana nishi, tun tanayi kad'an har ta farayi da k'ara Sosai, lokaci d'aya ta saki wani irin ihu alaman tayi realising da kanta, cire hannun tayi akan hq din Tana sauke wani irin numfashi tare da sauke ajiyan zuciya, "hannunta tasa ta rungumo Najeeb tare da manneshi bata dad'e ba bacci ya d'auketa itama. Washe gari da safe, tunda asuba da ibtisam ta tashi hannunta yake mata zugi Sosai, "dakyar take d'aga hannun, haka dai ta daure tayi alwala tare dayin sallah, "gaba d'aya ta kasa komawa bacci so take gari ya gama wayewa taje taga Dr dan ya duba Mata hannun, "gashi sai taga kaman lokaci baya gudu, wani irin yanayi ta shiga Mai ban tausayi domin tana jin zugi da zafi har cikin kanta"mugu azzalumi, sai Allah ya sakamin, kuma Wlh saina rama abunda kamin, Dan baka jima banza ciwo ba n..... "lokaci d'aya tayi shuru dan tunawa da abunda yace mata jiya, "Hmmm ajiyan zuciya ta sauke tare da fad'in ina tunanin ya fara shan wani abu, Inba wani abu yasha ba ai bazai ce zai aureni ba, "murmushi ta saki lokaci d'aya Toh yana tunanin ni ibtisam nice zan bashi hakuri? "lallai gwara ka canza tunani amma zan nuna mishi who I am, "dana aureka gwara na mutu babu aure, tsaki taja, tare da fad'in "Allah na godema daka had'ani da Kabir mutun mai tausayi, tare da sanin darajan mutane ba irin wancan mugun ba, Wanda bai San darajan kowa ba mara mutunci,, za Kaga abunda zan maka wlh.... Zarah ce ta Katseta da fad'in lafiya kika tashi sai tsaki kike bankawa, kaman wata tsaka? Hararanta tayi tare da fad'in "Zarah dan Allah tashi muje hspt, wlh hannu na kaman zai fita saboda azaba, plz ki taimaka min ki tashi muje, kinga ko d'aga hannun bana iyayi. Zarah cikin tausayawa tare Allah sarki sannu Kinji? "Kema kin cika kafiya babu yanda Banyi dake ba akan muje hspt jiya ba, kika k'i, "yanzu sai munje ki Fara kuka in an taba hannun Ibtisam tace uhm, nidai ki tashi muje kawai. Tashi Zarah tayi ta nufi toilet tayi brush ko wanka batayi ba, tasa jallabiya tare da yafa gyalen jallabiyan tace muje. "ibtisam hijab tasa suka fita Direct asibitin suka nufa ko Mum bata sani ba, domin bata fito ba, "koda suka isa asibitin bayan driver ya faka motar, fita sukayi suka shiga, inda suka ga Dr aka kira Dr din daya dubata, bai dad'e ba yazo, inda ya fara duba hannun yana tabawa tasa k'ara alaman zafi, "Dr din murmushi yayi tare da fad'in kina da raki Ibtisam, "ibtisam kam haushi ya bata akan Mai zaice tana da raki Bayan ita d'aya tasan irin wahalan da take sha.... Ihu ta kuma saki tare da k'okarin ta kwace hannunta daka ri'kon da yayi ma hannun amma ta kasa, "hawaye ke fita daka idonta, domin azaba, irin wahalan da takeji yau yafi Wanda taji shekaran jiya, "hawaye kawai ke fita daka idonta dan azaba, "Zarah kam gaba d'aya tausayin Itbtisam din take itama lokaci d'aya taji kwalla nason zubar mata, da sauri tasa hannu ta goge tare da fad'in sannu ibtisam Dr kam Jan hannun yake, ba tare daya saurari ibtisam ba, saida ya gama abunda yake sannan ya saki hannun yana fad'in "sannu ibtisam daurin da aka miki ne ya k'ara gocewa, garin ya akai kika bari ya goge again, sai kin dinga kula Sosai fah, domin in k'ashin bai had'e ba hannun zai tsaya a haka, "ko so kike ki zama mai hannu d'aya? Ibtisam dake hawaye ko kallo bai isheta ba, domin azaba, kuma tana ganin yanda yaita Jan hannun nata ba tare dajin tausayin taba. Dr yace zaku iya tafiya amma ki dinga kula, "rubuta musu magani yayi, ya basu, "Suka fita inda suka amshi maganin suka bar asibitin, "gida suka nufa inda fuskan ibtisam duk tayi fayau gashi kallo d'aya zaka mata kasan tayi kuka, ga idonta da yayi ja dan azaba. Koda suka isa Gida sunga an bud'e gate din tun Kafin su k'arasa Mota ta shiga, suma suna zuwa suka shige, fita sukayi. Najeeb ne ya fito daka cikin motar, hannunshi d'auke da wata Leda Fara babba, idonshi ya sauka akan ibtisam ta fuskanta ke d'aure duk tayi fayau Kauda kai yayi inda Zarah take fad'in morning bros Amsawa yayi tare da fad'in yakike cikin harshen turanci. Ibtisam Hararanshi tayi tare da k'okarin yin gaba, da sauri ya matsa inda take tare da shiga gabanta, "Zarah kam gaba tayi tana fatan Allah yasa abunda take Fata ya faru tunda taga Najeeb harya Fara magana da ita, domin abunda ta gani yanzu. Najeeb kallon fuskanta yayi lokaci d'aya yace, wa kike harara? "yace am not your mate, kina d'auka na kaman sa'anki right? Bata kulashi ba sai hannunta dake cikin hijab da take kokarin matsarwa Dan karya fama mata shi again. Yace I want you to apologize to me right now. Idonshi na kanta yake fad'a mata haka Ibtisam murmushi tayi tare da girgiza kai alaman Kama rainani Wlh Jan hannunta yayi lokaci d'aya tasa k'ara tare da fad'in plz Najeeb kayi hakuri ka barni, hannu na yana min ciwo tare da zubar da hawaye. Bai saki hannun ba, sai ido daya kura mata, yanda take hawaye tare da bashi hakuri wanda baiyi zato ba, danya Lura she has attitude. Tace plz Najeeb kayi hakuri dan Allah, wlh daka hspt nake, ance hannun ya k'ara gocewa saboda jefar dani da kayi jiya, yanzu kuma ka ri'ke wajan, plz I Apologize let me go. Sakin hannun yayi tare da murmushi yace I accept your apology, but let me tell you one thing. "bana d'aukan raini from anyone, balle keda kike mace wacce ban d'auka komai ba, "and kar kiji jiya nace zan aureki ki Fara acting like big girl.... "murmushi ya saki Wanda yake k'ara mishi kyau, tare da fad'in even as house Girl bazan iya d'aukan kiba, balle as my wife, inna aureki maina aura? Funny ince na auri mace ko me? Ibtisam kam hawaye take cikin kunan rai, na farko gashi yana fad'a mata magana babu daman bashi amsa, na biyu ga fama mata hannun da yayi tare da ro'kan Allah kar yasa ya k'ara gocewa, dan tasha azaba, gashi yasa ta bashi hakuri dan dole, Wanda bata taba zata, zata bashi hakuri ba, domin batai mishi komai ba, shine ya Mata abu.... Katse mata tunani yayi tare da fad'in, as from today karki k'ara repeating abunda kikayi min idiot. Yana fad'in haka yayi gaba abunsa Ibtisam kam shuru tayi cikin mamaki tare da takaicin abunda yayi mata, lokaci d'aya kuma ta saki murmushi alaman yayi wining akanta yasa tayi apologizing d'inshi, a hankali ta furta Wlh saina rama inban rama ba, ba sunana ibtisam ba, zan nuna mishi na isa mace cikakkiya....... Read and leave it, dnt share to anyone*IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Ciki ta shiga inda ta iske Mum da Granny a falon, "gaida mum tayi cikin girmamawa "mum tace sannu ibtisam ya hannun? Ibtisam tace Alhmdlh Mum da sau'ki, "kallon Granny tayi da take kallonta cikin tausayi "tace Granny Yadai? "granny tace sannu ya hannun naki? Ibtisam tace Alhmdlh da sauk'i, "Granny tace ai naga idonki da Fuskanki ansha kuka, sannu Kinji? "jeki watsa ruwa kiyi wanka za kiji dad'in jikin ki, Kinji? Ibtisam tace toh, "tare da shiga cikin d'aki, inda ta iske Zarah kwance ta lullube da blanket, "alaman tana jin sanyi "Ibtisam kallon Ac tayi wanda yake a kunne, "tace toh ki kashe AC d'in mana kaman dole, kin kunna AC kuma kin lullube cikin bargo, "jin muryan ibtisam na Mata magana yasa ta waigo tare da fad'in "har kun gama love d'in??? Ibtisam tace love kuma? Dawa? Zarah tace da wanda kika tsaya, "uhm ni Wlh kin Fara bani mamaki keda Bros, "sai kiyi ta nuna kaman bakwa shiri, Ashe soyayya kuke zubawa. Tsaki ibtisam taja tare da fad'in shirmen banza " ni zanyi soyayya da wannan yayan naki? Allah ya kyauta Wlh, sai kace maza sun k'are a duniya Zarah tace uhm adai ta rufe rufe, ana boye boye, "duk zurfin cikin mutum abunda yake boyewa zai fito Wlh. Ibtisam tace Wlh Zarah kina da matsala, "in rasa wanda zanyi soyayya dashi sai NAJEEB, uhm Allah ya kyauta, "Bari kiji koda maza sun k'are ace shi zan aura, toh gwara in mutu Banyi aure ba, Tabdi Allah ya kyauta, ai gwara in mutu da in aureshi Wlh, mutum sai miskilanci da mugunta, ya iya. Zarah tace wannan shine yasa nace ke dashi kun dace, "saboda halinku yazo d'aya, "Kinga indai miskilanci ne ke dashi kunyi anko S...... Plz ya isa haka, ki daina danganta ni dashi, halina da nasa ba d'aya bane "zarah tace uhm ni banga amfanin rufa rufa ba, toh miye Abun boyewa Dan kuna soyayya? Tsaki ibtisam taja tare da shiga toilet, "domin tasan maganan Zarah inta tsaya saurara rai kawai zata bata mata, ga hannunta na ciwo, "ga surutu mara amfani Tana mata "koda mutuwa zanyi in akace saina aureshi zan rayu ba gwara na mutu ba, "mutum miskili, mugu, wanda bai San darajan mutane ba, tsaki ta kuma ja tare da fad'in aikin banza kawai, "ya tashi ya k'ara famamin hannu, " insha Allah sai an d'aura maka hanne Wlh, sai dai ka mutu, lokaci d'aya kuma ta saki murmushi tare da fad'in zanso inga yanda zaiyi in aka d'aura auren, "ni tausayi ma take bani kar yaje yaita ma y'ar mutane mugunta, tunda baida imani. Koda ibtisam ta fito daka wanka kwanciya tayi akan gado itama, "Wanda zarah tayi nisa cikin bacci, domin ibtisam ta dad'e a toilet, dan dakyar ta samu ta iya yin wankan, domin hannunta yana mata zafi daga ta d'aga, "itama bata dad'e ba bacci yayi gaba da ita. Granny da Mum suna zaune suna fira saiga Dad ya fito cikin shiri, "gaida Granny yayi cikin girmamawa tare da fad'in gobe ne tafiyan mu yola d'inko? Granny tace insha Allah, toh amma shi najeebun kunyi magana dashi ya amince? Dad yace mama mune iyayensa, bai isa ya ketare abunda muka zartar ba, "dole yabi, "koda baya so, granny "tace Allah ya tabbatar ya taimaka, "goben ma tafi da wuri Mum na jinsu bata ce komai ba, "sai dai ta kud'ira cikin ranta, zatai ma Granny magana, dan gaskiya bazata Bari a cuta d'anta ba, "yaron daya taso a waje, sai a aura Mai y'ar kauye, "kuma wacce baya so, "dama yana son auran ne, Toh da ance dasauki, "shima Dad in banda rashin adalci Ina Najeeb zai Kai matar da ake son aura mai, "ai yasan ba ajin Najeeb bace Dad dinning ya nufa inda itama Mum ta tashi ta nufi dinning din, abinci ta Fara zuba ma mijin Nata, "Mum tace ma Granny in Kawo miki abinci ne mama? Granny tace a'a, "Bari Nima yau in gwada zama a danis d'in nan, "Mum dariya tayi k'asa k'asa, "shiko Dad murmushi yayi Tashi Granny tayi ta zauna akan dinning, Mum tayi serving d'inta, "Granny ta Fara cin abinci Tana ta mutsul mutsul, "lokaci d'aya tace Kai nifa wannan Dinis din zama akanshi babu dad'i, "tashi tayi ta d'auki abincin ta koma kujeran falon ta zauna, Tana fad'in yauwa, ga inda mutum zai zauna yaji dad'i nan, "amma Danis in ka zauna kaman kahau kujeran da akwai ruwa akai, "kwata kwata babu dad'in zama, "Mum dariya tayi Sosai, "shiko Dad dakewa yayi. Granny tace Wai ina yaran nan ne? Mum tace May be suna can suna bacci Granny tace miye kuma my e? Mum tace ina nufin hala suna bacci Granny tace oho na gane yanzu. Najeeb kam tunda ya shiga cikin gidan part d'inshi ya nufa, inda ya kwanta tare da lumshe ido, "tunanin ibtisam ya farayi, "kwata kwata baya son yarinyar ko kad'an, "danya Lura bata da kunya, tsaki yaja tare da fad'in haka yaran Nigeria suke most especially inka Fara sake musu, "and suna ganin kaman su wasu ne, "daga sunga sun Fara fira da saurayi, tad'i kenan, sai su Fara nuna Sun isa , that ibtisam karamar yarinya amma har an barta tana kula samari, "yanzu sai aji ana zatai aure, "komai take dashi da mijin zaiyi wani abu da ita oho, "Kai shima guy din da yake zuwa wajanta, bashi da hankali, "ko uban Mai zata bashi oho, lokaci d'aya yaja tsaki, domin shi kwata kwata baya son saurayin ibtisam, baya son kabir, duk da ba saninshi yayi ba, but guy din bai mishi ba, tunda yaga yana zuwa tad'i wajan wannan karamar yarinyar ibtisam, wacce bata da kunya, "d'aukan wayanshi yayi tare dayin dialing wani number, naji yasa a kunne yana fad'in "get ready by 8pm I will come and pick you" yana fad'in haka ya kashe wayan "ba tare da yaji amsa daka wacce yake ma maganan ba. Bayan Dad ya kammala cin abinci, "ya tashi tare da fad'in zan fita, "inada meeting, "sannan ki fad'ama su Zarah admission ya fito duka sun samu, jiya nayi waya da Bc, yace Sun samu amma suje su duba. Mum tace Alhmdlh, sai zuwa makaranta kenan yanzu. Granny taja tsaki tare da fad'in, "Aikin kenan, boko boko, "Wai Mai yasa bakwa maganan yima yaran nan aure ne sai dai maganan boko, kullum? "yanzu ku gani ga wane bai ishi wane tsoran Allah ba, "kenan abunda miskili yayi baisa Kun saduda bako? Dad yace mama, Zarah da ibtisam yara ne k'anana K.... "salati Granny ta saki tana fad'in na shiga uku ni Aminatu, "yanzu su takwarar tawa ce yara k'anana? Lallai kam, " ku yanzu bakwa ganin tsufansu koh? "gaba d'aya yara Sun zama manyan mata, duk jikinsu ya fashe, gaba d'aya komai nasu ya bud'e, sannan kace yara k'anana ne? "Wlh yanzu su ibtisam da zarah inda a kauye ne da sun ajiye yara biyu, suna da cikin na uku. Mum bata san lokacin data sake da dariya ba, "su itbisam dinne za'ace suna da yara biyu, da cikin na uku Hhhhh, kwata kwata kwaya nawa suke? Yaran da basu Kai koda 18yr ba , "mum cikin ranta tace sai yasa yara k'anana inka gansu a kauye saika d'auka tsofaffi ne, gama misali da Hanne, wacce karamar yarinya ce, amma ta yamutse ta koma kaman tsohuwa ,"shine za'a wani kawo ma NAJEEB, "tunda shi bai San abunda yakeyi ba, yana saurayi a aura Mai bazawara. Dad tashi yayi ya fita, ganin haka yasa Mum tace mama ina son bada wani shawara. Granny tace name fah? "Allah yasa akan maganan auran yaran nanne su zarah Mum tace a'a "akan maganan Najeeb ne. Granny tace inaji, "Mum tace mama kin daiga abunda Najeeb yayi ma babanshi akan maganan auran da ake so yayi, inaga Najeeb bai dace da hanne ba..... Dakata Granny ta katse Mum "da kike fad'in basu dace ba, wa kika samo mishi wacce kike tunanin sun dace dashi din? "ko wannan Mai Jan kunnen kike so ya aura?. Mum tace ba haka nake nufi ba, abunda nake nufi shine "Najeeb yana irin wannan Abunne saboda bai samu ilimin addini Sosai ba, ya kamata inza a bashi mata a zabo mishi wacce take da ilimin addini, wanda zata daurashi bisa hanya. Granny tace toh ce muku aikai wannan batai karatun addini ba, koya? Mum tace a'ah, ina dai zargin haka, "tashi Granny tayi ta nufi d'akin dasu Hanne suke inda ta gansu tsaye suna ma hanne fiffita, "D'ayan na fad'in Wlh Hanne kin more tunda zai aureki, zaki fara tu'ka Mota, ki dinga juya mamanshi da y'an uwansa, saifa yanda kika ce, "dayar ta cafe da fad'in uhm Aida ni akace ya aura danayi mulki Aradu, nifa sai nasa yama duka dangin mu gini inda ni ya aura Wlh Hanne kin more zaki aura kyakyawa gaki kin taba aure harda yaro. Hanne tace uhm nikam ban son komai Inda zai taimakeni in samu Abun yi, da ban aureshi ba, domin yanda yake abu Wlh tsoro yake ban "Granny gyaran murya tayi wanda yasa dukansu sukai shuru tare da fatan Allah yasa bataji abunda suke fad'a ba "Granny tace toh ku kunna Abun sanyi mana da wannan fiffitan da kuke mata. Granny ta kalli Hanne tace zo in ganki Tashi hanne tayi tabi bayan Granny, inda suka fita har falo, "Granny tace ma mum ga Hanne nan, banda tabbacin tayi karatun addini, tunda nabar yola, sai dai abunda na sani suna karatun allo, Kinga kenan tana da ilimin addini Indai tayi na allon, saiki tambayeta. Mum shuru tayi tana nazari, can tace mama "Aida kin barta kawai, "Granny tace a'a ki Mata tambayar, "Mum kallon Hanne tayi ta Fara Mata tambaya, Hanne na bata amsa, "duk tambayar da Mum tama Hanne ta bata amsa, "Mum taji dad'in hakan dama ita burinta kenan, tunda tana da ilimin addini yanzu zatai supporting d'anta ya aureta, "sannan zata taimaka wajan gyara Hanne, domin ta Lura akwai kauyanci a kanta. Granny tace toh Kinji ?ko zaki k'ara Mata wani tambayar ne? "Mum tace a'a na gama. Granny tace Hanne koma ciki. Bayan tafiyan Hanne , Mum ta kalli Granny tace yarinyar tayi, tunda tana da ilimin addini. Granny tace toh Alhmdlh, gobe sai aje a d'aura auren, mu dawo da ita . Mum tace mama ina ganin kaman yayi sauri, da an bari anyi komai kaman yanda al'ada yake . Granny tace a'ah kawai a d'aura aure, tunda bazawara ce, babu wani abu, tunda ba budurwa bace. Mum tace toh shikenan zanyi magana da Najeeb, ya kamata muje tare dashi, yaga family din matarshi Granny tace miye kuma mil? Mum tace y'an uwan matanshi, ya kamata ya sansu. Granny tace oho, eh gaskiya hakane kam, ya kamata ya sansu. Ibtisam ce ta fito, falon ita da Zarah, "Granny tace har an tashi daka baccin? "Zarah tace eh granny wannan raguwar tasa mun tashi da sassafe munje asibiti Ibtisam tace oh nice raguwa koh? Lallai ai dama Abu Inba akan ka yake ba, baka ji. Mum tace Kinga rabu da ita, ai kina da dauriya ma, kuje kuyi breakfast, "yauwa Dad d'inku yace kuje ku duba suna a cafe, yace vc da kanshi ya kirashi yace an saki suna, saiku duba kuga course din da aka baku. Zarah tace nidai Allah yasa basu canza min course ba wlh, dan low d'ina nake son karanta "ibtisam tace su low manya, "Zarah tace Kinga wata rana in case ya had'ani nazo wajan kabir. Hararanta ibtisam tayi, ganin yanda take maganan Kabir gaban Mum, "mum tace Waye Kabir din? Granny tace wanda zai aureta, shima naji shuru bai turo ba, "Anya dagaske yake kuwa? "ban son k'arya irin nasu Na samarin zamani, ni dama keda miskili na had'a, tunda naga kabirun kaman bai shirya ba. Zarah ta cabe da fad'in Wlh kuwa Granny dama had'asu kikayi, itada bros Najeeb, "sunyi bala'in dacewa da juna Mum tayi dariya tace Hanne dinfa? Sai ayi yaya da ita? Zarah ta kwashe da dariya tare da fad'in wace Hanne? Badai y'an matan da Granny ta Kawo ba? Mum tace eh su, gobe insha Allah, zamu yola a d'aura aure. Ibtisam da fuskanta ke d'aure tunda taji ana fad'in dama ita da Najeeb aka had'a, jin ance za'a had'a Najeeb da Hanne ta saki wata dariya wanda bata san zai fito ba. Granny tace lafiyan ki kuwa? Da sauri ibtisam tace lafiya, granny kice mu Fara shirin zuwa yola gobe? "muje muga dangi Granny tace eh "tare da fad'in kira mun abbanki, "ibtisam tace toh tare da tashi taje ta d'auko karamar wayarta, ta doka ma abbanta kira tare daba Granny wayar. Bayan ya d'auka suka gaisa, granny tace gobe za'a d'aura ma Najeebu aure acan yola. Yace mama ban sani ba. Granny ta Fara fad'in eh Muma jiya muka yanke maganan auren, dan haka saika kwana da shiri mu had'e acan. Tana fad'in haka ta kashe wayan Zarah tace gaskiya granny bros bai dace da Hanne kuke ce mata kowa? Taya Bros zai aureta dan Allah wanda ya taso a Turai "Wlh ba ajinshi bane, wannan ko driver bazai aureta ba, balle NAJEEB gaskiya a..... "granny ta Katseta tare da fad'in kinci gidanku, Kema na kusa dawowa kanki, zan nemo miki ki wani a yola, duk da kun gama tsufa a gida Ibtisam dariya ta saki ita da Mum "Granny tace gwara ku Fara shiri, ina ma miskilin yake? Mum tace kaman yana cikin d'akinshi ai Wayar ibtisam ce, ta Fara K'ara d'auka tayi tare da barin falon, ganin kabir ne ke kiranta. Koda ta d'auka cewa yayi yana hanyar zuwa ya ganta, dan zai wuce Kano Tace OK sai kazo, tare da kashe wayan, ta Fara k'okarin saka wasu kayan, tare dasa hijab akai, Tana Abu a hankali saboda ciwon hannunta, falo ta fito inda taga Zarah da Granny ne kadai mum tabar falon. Zarah tace kabirun yazo ne? Ibtisam tace miye wani kabiru? Banso ,Zarah ta kwashe da dariya "Granny tace toh ba sunanshi bane kabirun!? Ibtisam tace Hmmm sai kuyi tayi Ai..... Wayarta ce tayi k'ara ta d'auka tare da fita... "Granny tace duk ku gama, shima na bashi lokaci ne inbai turo ba wlh zan korashi ban son kashe kasuwa. Zarah dariya ta saki tace kaman ya kashe kasuwa Granny? Granny tace eh mana "Inba kashe kasuwa ba, miye haka? Shibai turo ba, kullum yana zuwa, duk Wanda yazo zaice tana dashi, Kinga ai ya kashe mata kasuwa, ni bana son irinsu Wlh. Gwara yaba masu yi dagaske waje . Zarah tace Granny dagaske shima yake, yana sonta kabir din Sosai,. Suna cikin fira saiga Najeeb ya fito daka shi sai riga da wani wando 3quater jeans. "Granny tace miye haka? Ka fito rabi da rabi tsirara. Najeeb ko kallonta baiyi ba Ya fita bayan yaja tsaki Granny tace kama uwarka, dan banza, farin banza da hofi. Zarah tashi tayi tana dariya tare da fita tabi Najeeb, kiranshi tayi yace what? Tace Bros I need to discuss something very important to you Yace not now, ina sauri, let talk letter, tare dayin gaba abunshi Mota ya shiga inda yayi horn, yaji shuru ba'a bud'e gate dinba, tsaki yaja tare da fita yaga Ina security din, Kabir ya gani da ibtisam a tsaye a kofar gidan, "ganin ya fito daka gidan kabir ya mi'ka mishi hannu, Najeeb kam k'in bashi hannu yayi tare da wucewa ya koma ciki danshi a duniya baya son kabir, kodan saurayin ibtisam ne oho, amma yana jin tsanar Kabir har cikin ranshi, kwata kwata guy din baiyi mishi ba ko kad'an, fasa fitan yayi inda ya koma cikin gidan ranshi a jagule..... Toh muje zuwa gadai Granny dasu mum suna shirin zuwa auren Najeeb gobe, koya zata kaya oho muje dai zuwa...... Read and leave it, don't share to anyone plz *IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Kai tsaye Najeeb cikin falon ya shiga, "inda ya zauna yana danna wayarshi, "Granny tabe baki tayi tare da fad'in mutum sai shegen miskilanci, "Najeeb kam ko d'aga Kai baiyi ba ya kalleta, dan yasan dashi take, "sai dai cikin ranshi ya kud'iri Aniya dole yaje ya koya Hausa yanda zai dinga wanke wannan tsohuwar, "domin yana jin takaicin abunda ta mishi na k'okarin had'ashi da wannan y'ar kauyen "inda yana jin Hausa dasai ya fad'a mata magana yanda bazata k'ara gigin mishi, shishigi ba, cikin al'amarinsa, "but dole gobe Ina sauka America zan fara koyan Hausa, ko in d'auka teacher Mai koyamin Kabir kam ganin abunda Najeeb yayi yasa yace wannan yayanki ne? Ibtisam tace cousin d'ina ne, "Mai yasa ka mishi magana, plz kayi hakuri da abunda yayi maka, "Kabir yace babu komai Amma kina ganin ba sonki yake ba kuwa?.. Da sauri ta d'ago fuska d'aure " tace ni? Lallai banji dad'in wannan maganan ba, ko kad'an wlh, Kasan irin tsanata da yayi kuwa? Ni dashi bama shiri kwata kwata jinin mu bai had'u ba, Nasan ya maka hakan ne saboda ni, "Amma kayi hakuri Kabir yace ba komai, "Bari inzo in gudu, zanje Kano gobe zan dawo, so bazan iya tafiya ba in banga wannan face din naki ba Murmushi tayi tare da fad'in "mummunan face d'ina ba. Kabir yace ibti aike da kanki kin sani, kina dakyau, ga kuma kyan hali, ga tarbiya, gaskiya Alhmdlh, "ya maganan skul? Tace suna ya fito anjima zamu duba, mu gani, "yace Allah ya kaimu, yasa aga alkhairi Ta amsa da Ameen Yace wani course zaki karanta? " tace Medicine "yace wow aikin Asibiti, gaskiya hakan yayi kyau Sosai my ibti, bari in tafi Tace OK Allah ya kiyaye hanya. Ya amsa da Ameen tare da fad'in bana ganinki a whatsapp? Tace eh ban Fara amfani da wayan ba, saina koma Kano Yace OK tare da tafiya Gida ibtisam ta koma Bayan Kabir ya tafi, koda ta shiga bata ga kowa a falon ba, sai Najeeb, domin Granny ta gaji ta tashi sai fad'a mishi magana take Ya'ki kulata, "tace Bari in tashi inje in kwanta inbar wannan dan banzan, Mai farin Fata kaman mutanan can, in banda iskanci kasa kaya rabi da rabi tsirara Ganin Najeeb a falon yasa taja tsaki tare dayin gaba, "shiko mamaki yake da har take k'okarin ta raina shi, "shida mata manya k'anana yara Kai bama Mata ba harta maza suna respecting d'inshi amma banda wannan ugly yarinyar da take ganin ita budurwa ce, dan tana tad'i da maza, ko Kafin yayi magana ta wuce ciki "murmushi yayi tare da fad'in "is not her fault " dama haka matan Nigeria suke, "that is d reason da yasa bana hulda dasu basu da respect idan suka ga mutum yana sake musu, "kalla abunda wannan ibtisam din takeyi kwata kwata bata da kunya ko kad'an, koda yake taga maza masu zubar ma kansu da aji suna zuwa wajanta, dole ta dinga ganin kaman ita wata ce, tsaki yaja danshi baya son mace mummuna domin shi baiga kyan da ibtisam take dashi ba, dahar wannan wahalallan ya nace mata, murmushi yayi lokaci d'aya tare da fad'in Allah yasa ta Fara k'irgan dangi ma. Koda ibtisam ta shiga cikin d'akin taga Zarah zaune tana danna laptop d'inta. Zarah tace yauwa ke nake jira dama, muje mu duba sunanmu,mu gani "nidai Allah yasa basu canza min course ba wlh, shi nake tajin tsoro Ibtisam tace uhm, sai muje mu gani koh, bari in canza kaya, "jallabiya ibtisam tasa sannan ta yafe gyalen jallabiyan, suka fito Najeeb yana falon har yanzu, baiko d'ago ya kallesu ba sai wayarshi da yake ta faman dannawa Zarah ce taje inda yake, ita kam ibtisam fita tayi waje. Zarah tace bros Ina son magana dakai tun d'azu, "Ashe baka fita ba? Bai bata amsa ba sai wayarshi da yaci gaba da dannawa, "hakan bai damu Zarah na ba dan tasan halinshi, "tace Bros gobe fah zamu yola a d'aura maka aure kaida Hanne.... Yace what? Cikin razana da kuma mamakin jin abunda ta fad'a. Tace eh, mum Dad granny kowa ya amince, but nidai naga baku dace ba, kwata kwata Wlh Yace OK idan Dad ya Bari akayi wannan auren Zan basu mamaki, wlh "is better subar wannan maganan dan Wlh Idan sukai mistake suka d'aura auren za suyi regretting Zarah tace bros iyayenmu nefa? Yace and so what. Shuru tayi tana mamaki shi. Yace idan sukai min wannan auren "I will forget who they are " bazan d'auka ba, inada right bazan bari ayi min Abunda zai cutar dani ba... Oh my god hannu yasa akai alaman takaici da mamaki "tare da fad'in wai Mai Dad ya d'aukeni ne? " for god sake "kaman ni wai zai aura ma wannan tsohuwar yamutsar tsar matar, tashi yayi cikin zafin nama tare da fad'in I have to send them out right now. Fuuuuuu yayi gefen ba'ki, "Zarah ta bishi da sauri tana kiran sunanshi, amma ina baiko tsaya ba, "koda ya k'arasa bud'e kofar yayi da karfi ya buga kofar bam Suna zaune suna fira aka bud'e kofar da karfi, wanda yasa dole su duka kallon kofar cikin tsoro. Zaran data k'araso tace bros ka Bari muyi komai a hankali, help them with some money, suda kansu zasu fasa auren naka... Kallon Zarah yayi alaman yaji magananta, "tare da fad'in zan dinga fad'a musu Abu kina fassara musu, tunda they are illiterate, "Zarah tace ok bros zanyi yanda kace Su hanne da suke kallonshi cikin tsoro musamman Hanne da take jin tsoranshi yanzu Sosai, "ganin irin abubuwan da yakeyi, "Najeeb kallon tsana yayi musu tare da fara magana kaman haka. Kun San ni nafi karfin in auri y'an kauye irinku, "so Ina son ku had'a kayanku kuce zaku koma kauyen ku, tun Kafin insa a watsa ku waje, "sannan Kafin ku tafi zan baku kud'i ko wacce naira dubu d'ari biyu da hamsin, kun gani million d'aya kenan ku duka. Yana fad'a Zarah na fassara musu, "Aiko suna jin ance za'a basu kud'i suka fara fad'in mun aminshe cikin Hausar su ta Fulani lol, "d'ayan tace ma Zarah "kise masa mun yarda, ya Kawo kud'in zamu siya saniya muyi kiwo. Ita kam Hanne bata ce komai ba, domin dama ita bata son wannan auren ko kad'an, toh sai dai ita abunda ke damunta koda ta koma kauye in an bata kud'in, amshe kud'in za'ayi. "lokaci d'aya wani hawaye ya zubo mata amma babu yanda ta iya dole ta koma "domin ita da kanta tasan Najeeb yafi karfinta nesa ba kusa ba, kai ina ma aka taba had'a doya da manja, ai basu dace ba ko kad'an. Zarah fad'ama Najeeb abunda sukace tayi, yace ma Zarah ina zuwa zan baki kud'in anjima ki basu, bari inje in ciro, "Zarah tace muje tare bros Muma zamu dubo sunanmu ance first list ya fito Yace OK tell them su jira in dawo. Fad'a musu abunda yace tayi sannan yayi gaba, itama Zarah ta bishi Nan suka fara murna, suna fad'in dubu d'ari biyu da hamsin, zai bamu, kai wannan ko d'an arziki, Hanne Kinga mu yanzu abun ya mana dadi Sosai Hanne tace hakane, ni dama bana son auran, toh abunda yake damuna shine yanda zan koma kauye ni Nasan amsan kud'in za'ayi, ni babban damuwa na shine Yarona ya samu rayuwa mai kyau da ilimi, yanda za'ayi alfahari dashi nan gaba. D'ayan tace Ke kam Hanne in nice ke bazan koma kauye ba, sai inje in kama haya, "Hanne tace Rufamin Asiri, so kike Asa dangina gaba da gori ace Ina zaman kaina, gwara in koma. Koda su Zarah suka fita sun tarar da Itbtisam da k'aninta Ahmad wanda ya dawo yayi kwana biyu, "ganin Najeeb da Zarah Ahmad ya nufi Najeeb ya rungumeshi tare da fad'in bros yaushe kazo?.. Najeeb dariya yayi kaman bashi ba"yace Nayi kwana biyu lil ya skul? "Ahmad yace babu dad'i Bros na k'osa in gama. Dariya Najeeb ya kumayi Wanda ya k'ara fito mush mishi da kyanshi, tare da fad'in Aida sauranka ,"Ibtisam kam mamaki take yanda taga yana tama Ahmad dariya, "cikin ranta tace saboda bai saba dariyan ba sai batai Mai kyauba, mugu kawai, babu abunda ya iya sai cin zalin mutane, yaita wani d'aure fuska kaman ba'kin kumurci, dan gajeran tsaki taja mara sauti. Zarah tace yayi kyau Ahmad tunda kaga Bros, dole ka manta dani, cikin harshen turanci tayi maganan "Ahmad ya nufeta tare da fad'in sorry sis, kin San na dad'e ban ganshi bane, " Zarah tace ai mun bata kaje kuyi ta magana "yanda tayi maganan yasa Ahmad dariya tare da fad'in am so sorry sis Dariya itama tayi tare da fad'in shikenan ya skul din? "yace Alhmdlh sai dai gaskiya babu dad'i, na kosa in shiga ss1 ni bazanyi ss3 bama gaskiya, "Najeeb yace no lil ban son kayi jumping duka za kayi, "Ahmad yace bros na k'osa Nima in shiga high institutions ne Murmushi Najeeb yayi tare da fad'in "inka gama zan kaika Dubai kayi karatu a can, ban son kayi a wannan k'asar, basa komai. Zarah tace "Bros ai yanzu an gyara abubuwa, "bai kulata ba sai kallon Ahmad da yayi yace Bari inje in dawo, or you will escort me? Ahmad yace yes bros "motar Najeeb suka nufa, Zarah tace ma ibtisam muje ya kaimu. Ibtisam kam tsayawa tayi batai koda motsi ba, domin indai a motar dazai tu'ka ne, Toh Wlh ba zata ba, gwara ta fasa zuwa Najeeb kam tada motarshi yayi tare dayin horn aka bud'e Mai gate "Zarah ta Fara d'aga Mai hannu alaman ya tsaya ko kallonta baiyi ba Ya bigi motar sukai waje shida Ahmad, "Ba komai bane yasa ya'ki d'aukan Zarah ba saboda ibtisam ne, domin bazai iya jera hanya da wannan mara kunyar yarinyar ba, kwata kwata baya Sonta, dan gajeran tsaki yaja tare da fad'in with that her ugly face. Ahmad yace bros you and who? Murmushi Najeeb yayi tare da fad'in nida wata ne. "wa'ka Najeeb ya kunna yana bi. Zarah ganin ya fita tace Kai Bros yana da matsala Wlh, "kallon ibtisam tayi tace kodai shima saboda kene ya'ki d'aukan mu? Ibtisam tace oh koma dai miye wannan ba matsalata bane Wlh, dama ai koda zai d'aukemu niba shiga zanyi ba, domin kona minti biyar banso in dinga ganinshi kusa dani, mugu kawai.... Zarah tace toh fah, mugu kuma? "Kai ibtisam yayanki nefa., kuma soyayya kukeyi, shine harda cemai mugu. Ibtisam tace Allah ya kyauta inyi soyayya dashi, wlh gwara in zauna banso kowa ba, da inso shi, "eh mugu ne ko kin san shine yaji min ciwo a hannu? Yasa nayi gocewan k'ashi.... Ido Zarah ta bud'e alaman mamaki, tace shine kikai k'arya kika ce kin fad'i ne? Ibtisam tace toh ya zanyi? "inma na fad'a Aiba ramamin za'ayi ba, sai dai aban hakuri, shi kuma ayi mishi fad'a, toh miye amfanin in fad'a.. Zarah tace lallai ibtisam, Aikam zan fad'ama Mum Wlh," ni Toh Mai kika Mai harya miki haka? Labarin abunda ya faru ta Fara bama Zarah, tare da fad'in karki gayama Mum ki barshi Nima Ina nan ina shirin ramawa Zaran tace Kai Wlh Bros yana bani mamaki, kiyi hakuri ki fita harkan shi, ni Wlh nasha mako soyayya kuke a boye? Tsaki ibtisam tayi tare da fad'in zaki zo muje ne koya?.. Dariya Zarah tayi suka shiga mota driver yaja su, inda suka tsaya a wani cafe, suka duba sunansu, "Zarah saboda murna harda ihu domin ba'a canza mata course ba, itama ibtisam ba'a canza mata ba. Nan suka tashi inda suka biya wajan wani saida snack suka shiga, ko wacce Tana shan ice cream da snack, "saiga wani guy yazo kusa dasu tare da zama, yace Sannunku. Ibtisam bata ko kalleshi ba, balle ta bashi amsa domin ta tsani shishigi, duk wajan zaman dake wajan babu inda yayi mishi saiya zauna a inda suke. Zarah ce tace yauwa. Guy din yace ita wannan bata magana ne? Zarah tace tanayi mana, maika gani? Yace naji Nayi gaisuwa bata amsa ba, kona takura muku ne In tashi? "Da sauri ibtisam tace eh Sosai kuwa Murmushi yayi tare da fad'in ok zan tashi, tunda kinyi magana, but before in tashi sunana Faisal, kawai Ina son mu zama friends. Ibtisam tace sorry we are not interested Dariya yayi yace bace wa nayi ina sonki bafa. Bata san time din da tayi dariya ba, tace ai na sani, "Shima dariyan yayi tare da fad'in dariyan da akayi anyi accepting dina. Kuna skul ne a nan ko a nan kuke zaune? Ni dan kaduna nane but Ina skul a nan university of Abuja, ina karantar medicine .. Da sauri Zarah tace lah, Kaga yanzu Kun zama friend, a nan gidanmu yake, but zamu skul ABU, itama medicine zata karanta, kunyi anko. Yace gaskiya kam, nan sukai exchanging number da Zarah domin ibtisam ta'ki sauraranshi, yace Bari ya amshi Na zarah, yasan zata nemeshi kodan ya taimaka mata a harkan karatun ta. Bayan ya tafi ibtisam tace ma Zarah miye na bashi number d'inki? Daka ganin mutum. Zarah tace saboda ke Nayi, kin San fah karatu akwai wuya, Amma Bari Nayi shuru zaki ce na fad'a miki, kaman yanda yace zaki nemeshi, tunda shi yana 200lv ke kuma yanzu zaki fara. Tabe baki ibtisam tayi tare dashan ice cream dinta, bayan sun gama Zarah taje biya akace an biya musu, "tace waya biya? Aka nuna mata Faisal. Nan Zarah ta nufeshi tayi mishi godiya, ibtisam kam ko kallo bai ishetaba dan bata son mutane irin haka musu shishigi, toh miye ma na biya musu, " janta Zarah tayi suka tafi. Suna tare da Najeeb suka shiga gidan, inda ya fito shida Ahmad, suna dariya. Ibtisam kallo d'aya tamai ta wuce ciki Tana mamakin dama akwai wanda yake ma dariya haka? Lallai Sun saba da Ahmad, koda yake shima Ina ji mishi tsoran Randa zai nuna mishi irin halin nashi na rashin imani Najeeb kam shi ko kallo bata isheshi ba, Zarah nufanshi tayi tana fad'in mun dawo tare, mi'ka mata kud'in yayi tare da fad'in ki basu sannan ya fad'a mata abunda zata K'ara fad'a musu. Tace toh an gama,tare da amsan kud'in ta nufi d'akin dasu Hanne suke. Najeeb kam k'ara shiga motar yayi ya fita shi d'aya, direct wajan Gina ya nufa, inda yana zuwa ya fara shan alcohol d'inshi amma ba Sosai yasha ba wannan karan, Gina kam tana zaune tana kallonshi so take saiya Gama sha tayi abunda take so, ganin ya ajiye kwalban yasa ta nufeshi tare da cire gaba d'aya kayan jikinta, Najeeb gaba d'aya ido ya kura ma nononta Wanda yake matukar so, a jikin mace, zama tayi akan kafanshi tare da tureshi suka kwanta, tashi tayi tahau saman jikinshi, tare da shafa mishi fuska tana k'okarin sa bakinta cikin nashi ya juyar da fuska gefe, "hakan da yayi ya nuna mata baya son yayi kissing d'inta kenan, d'agashi tayi ta Fara k'okarin cire Mai 3quater jeans din dake jikinshi idon Najeeb a lumshe alaman ya fara jin bacci, ganin haka yasa Gina saurin cire Mai kayan jikinshi bata tsaya bata lokaci ba, tasa bakinta akan banana d'inshi ta Fara sha, wanda hakan yasa dole ya bud'e ido, tare da kamo gashin kanta, ya ri'ke, shan banana din takeyi yana kwance gashinta na ri'ke da hannunshi, tayi wajan minti 7 Tana sha, Kafin ta cire bakinta, gaba d'aya Abun nashi ya tashi tsaye, yana kwance ta tashi ta bud'e kafafunta biyu d'aya ta gefe d'ayan ma inda ta saka banana din cikin hq d'inta, tana hawa tana sauka, kaman tahau kan doki irin wanda yara ke wasa dashi, tana sama tana k'asa ihu take saki Tana fad'in ahh so swty, Najeeb d'agota yayi ya kwantar da ita hannunta na kasa da kanta giwowinta suna manne da gadon, ta juyo mishi baya, ya saka banana dinshi cikin hq d'inta, ihu Gina take tana fad'in fuck me, you are fucking swty, irin yanda Najeeb ya Mata shine ake cema *doggy style* ihu Gina take tana kururuwa, yanda yake fucking d'inta da karfi yasa take gaba har hannunta yayi k'asa ya sauka daka kan gadon duk tayi zufa, amma still Tana fad'in yaci gaba da fucking d'inta, Sun dad'e suna haka gaba d'aya sunyi zufa duk da kuwa akwai AC a d'akin hotel din, Sakinta yayi tare da kwanciya ya lumshe ido, ita kam Gina tunda ya barta bata motsa ba, domin ta ciwu, gaba d'aya sauke numfashi take dakyar, Tana d'an murmushi, Lallai Najeeb ya had'u, inda zai aureta data more, tunda tasan Najeeb koda tayi sex da wani bata jin dad'i, "Toh amma shi Najeeb din yana da wulakanci Idan yayi Abu d'aya da mutum Kafin ya kar'ayi sai anji jiki, ido ta lumshe tare da fad'in haka zanyi ta hakuri. Koda ibtisam ta shiga cikin gidan babu kowa a falon, ita gobe tayi burin tafiya Kano, dan ta fasa zuwa yola, ji tayi kawai bata ra'ayin zuwa, tunda auran wannan mugun za'ayi, duk da tasan baya so, amma inta je zaiga kaman tana son shiri dashi ne, wani irin dariya ta saki tare da fad'in kai Wlh sai naje ma, dan inga yanda zaiyi in an d'aura mai yar kauye, Kut Hhhhh ta saki dariya tare da fad'in Allah ya biya Granny da gidan Aljanna, data Kawo mishi y'an kauye, gobe dole inje yola Wlh....... Read and leave it, dnt share to anyone *IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Zaran ce ta shigo ta samu ibtisam kwance, tace Wlh ibti na gaji, "yanzu sai mu Fara shirin zuwa registration dasu Kama d'aki, ni nafi son d'akin wajan makaranta. Ibtisam tace Kai Aiko ni nafi son hostel, saboda Kinga cikin makaranta yake, babu wani fargaba, akan d'akin waje. Zarah tace kin San fah hostel mutane da yawa ake had'awa a ciki, wani d'akin sai kiga mutum shida, har bakwai fah. Ibtisam dariya ta kwashe dashi tare da fad'in kai,wlh a'a, akwai Mai mutane biyu uku ma, nidai gskiya nafi son hostel yafi mana, Kinga mu mata nefa, ance akwai kwartayen maza. Dariya Zarah itama ta kwashe dashi tace Kai Wlh sharri ne, a Boarding school ne akace akwai kwartaye masu shiga, amma banda high institutions, Indai Kinga kwarto yazo to ke kika Kawo shi. Haba high institutions wani kwarto kuma, Kema da abun dariya. Ibtisam tace uhm, nidai gaskiya mu samu d'aki a cikin skul din, "nifa a duniya Ina tsoran wani namiji yazo yamin fyade, "so nake nakai y'anci na gidan miji Dariya Zarah tayi, tace kice kikai ma Kabir dai, tare da d'aga mata gira Tana dariya Ibtisam tace eh naji d'in, "ni Wlh bazan iya zama a wajan skul ba. Zarah tace ok sai mu nema cikin skul din, duk da ance yana wahala, "amma zamma Dad magana saiya ma Vc magana, "Nasan for sure zamu samu insha Allah Ibtisam tace ya maganan zuwa yola? "ni an wanke min kayana da kika bada a wanke kuwa? Zarah tace eh, "an wake nasa miki cikin wardrobe, "sannan maganan zuwa yola k'ila wa k'ala ne. Ibtisam tace kaman ya k'ila wa k'ala? Zarah tace koma dai miye mu jira mu gani, amma ke kina ganin Najeeb ya dace da Hanne? Ibtisam tace eh miye a ciki? Aida cewa kikayi Hanne ta dace dashi? Nifa ina tausayawa Hanne Wlh, "domin Nasan zai dinga cutar da ita dan baida hali ko kad'an wlh. Zarah tace uhm, "ni Wlh naso a had'aki dashi dan Kunfi dacewa Sosai. Tsaki ibtisam tayi tare da fad'in Wlh Zarah ki fita idona, tun Kafin in miki abunda ranki zai Baci, "da in auri wannan gwara na mutu wlh, Allah ya kyauta, "gwara Kibar wannan maganan tun Kafin kisa wancan tsohuwar taji, ta d'auka ko dagaske akwai wani abu a tsakanin mu. Dariya Zarah ta saki tare da fad'in Aida nafi kowa murna wlh, inda Granny zata had'a wannan auran, in hakan ta faru sai inga karshen kiyayya Tsaki ibtisam taja tare da fad'in kanki akeji, "yayanki na Hanne ne, gobe Uwar haka muna yola insha Allah. Uhm kawai zarah tace, ba tare da tace komai ba. Najeeb bacci yake Sosai, shida Gina, hankali kwance, suna manne da juna," sai wajan 6 Najeeb ya tashi tare dayin mi'ka, kai tsaye toilet ya nufa Bayan ya ture Gina daka jikinshi. Wanka yayi sannan ya fito, yana goge kanshi da towel, Gina kam bacci take har yanzu bata tashi ba, "Najeeb kayanshi yasa tare da d'aukan wayanshi ya danna, 12 misscall ya gani, sauran number ne sai kuma kiran Mum, dialing number din mum yayi tare da sakawa a kunne Mum d'auka tayi tare da fad'in my only son, "kana ina? Yace Mum na d'an fita ne, maiya faru? Tace OK, ina son ganinka yanzu. Yace OK Ina nan tafe yanzu bada dad'ewa ba. Tace OK am waiting for you. Tare da kashe wayan Maganan Najeeb ne ya tashi Gina, "kallonta yayi bayan ya tashi tana k'okarin janyoshi jikinta yayi gaba "tare da fad'in ki shirya gobe zamu koma tare. Tace OK, tare da fad'in "please Nagit ka dawo mu kwana tare. Bai kulata ba ya fita abunshi Kai tsaye Najeeb gida ya nufa inda ya faka motarshi, ya fito ya shiga. Direct d'akin Mum ya nufa dan baiga kowa a falo ba, "koda ya k'arasa nocking ya Mata, "tace Waye ne? Yace mum am d one. Tace come in son. Bud'e kofar tayi ya shiga tare da fad'in Mum "lafiya kike nemana, naga misscall d'inki da yawa. Mum tace lafiya son ,zoka zauna muyi magana. Zama yayi akan kujeran d'akin, mum kuma nakan gado. Tace yaushe zaka koma son? Yace gobe zan koma Tace but Ina son ka d'aga tafiyan inda hali. Yace why Mum? "in naji dalilin yayi min sai in d'aga tafiyan Mum tace son akan maganan aurenka ne... Ya katse Mum tare da fad'in what? Mum Mai kika ce? Aurena dawa? Yanda yayi maganan kaman bai San komai ba. Tace kaida Hanne. Kallon Mum yayi tare da fad'in "yanzu Kema Mum kin Fara biyema Dad koh? Nace bazan aureta ba, wlh Ina cewa an d'aura auren zan saketa saki uku, so is better kar Ayi wannan auren Mum shuru tayi , can tace Najeeb ina son kayi hakuri ka amshi wannan auren K..... Yace Mum plz, ban son abunda zaisa in fad'a miki wata magana, " bai kamata ki biyema Dad ba, shi d'an Nigeria ne, And ke kuma ba y'ar k'asar nan bace, so kar ki manta ko a k'asar dana taso ba'a ma mutum dole, Mum in mutum zaiyi aure a barshi ya auri wacce yake so Mum tace kana magana akan constitution, but mu muna magana akan addini ne, karka manta mune iyayenka, "mune muka haifeka, in kana son farin cikin mu ya kamata kayi accepting wannan auren S.... Yace Mum am begging you, "kibar wannan maganan, "and ki fad'ama mijinki I will not accept d marriage ,"and ina son ki fad'a mishi bazan auri wacce yake so in Aura ba, karya Fara wannan mistake din, in baso yake yayi regretting ba, am his son but Idan ya aura min wacce bana so, "I will forget that he is my Dad. Mum tace Najeeb kana da hankali kuwa? "Anya baka shan wani abu kuwa? Kaita magana kaman mara hankali, "lallai Abun naka ya girmama but anyway ba laifinka bane tashi kaban waje Tashi yayi yana fad'in Mum am telling you ki fad'ama mijinki, bazan auri illiterate ba, ina bukatar mace Mai ilimin boko, wacce ta Waye, wacce zan iya zuwa da ita ko ina ba irin wannan monkey d'inba, kai Dad ya Gama dani Wlh, "maiya d'aukeni ne da yake son had'ani da wancan y'ar kauyen for god sake tsaki yaja ya fara tafiya. Har yakai bakin kofa Mum tace, da Farko Banyi supporting aurenka Da yarinyar ba, saboda ina son ka auri mace Mai ilimin addini, "domin naga baka san komai ba, babu komai a kanka sai duniya, " but yanzu Ina supporting aurenku 100% , duk da Nasan Idan akayi auren ita za'a cuta, domin ta auri wanda bai San addini ba. Amma ina son ka sani Indai Kaga wannan auren baiyu ba, toh yarinyar ta rasu ne, ko kuma wani babban Abu ya faru Najeeb dariya yayi tare da girgiza kai yace Mum, ina baki shawara ki daina fad'in wannan maganan, 'Wlh mum kuna aura min ita zan saketa, kuma Idan kukai haka zan barku bazan k'ara dawowa gareku ba, tunda bakwa sona, Mum kallonshi take, Kun San d'a da uwa, "tace Najeeb cikin sanyin murya, tare da nufanshi ta d'aura hannunta akan kafadanshi Tana magana kaman Haka "kayi hakuri ka aureta in yaso daka baya saika auri wacce kake so, kaida kake da daman auren Mata hud'u, daka biyu mafa akace ku Fara, uku hud'u.... Yace Mum yes I know but in zanyi auren sai a had'ani damai yaro, bazawara y'ar kauye wacce batai boko ba, "Mum ko kin manta a k'asar dana taso, bama wannan ba ko wanda ya taso mutum Mai ilimi Mai shiga waje daban daban yana bukatar mace Mai ilimi,"babu wanda zai yarda ya auri wannan matar Mai kama da monkey a matsayin mata Mum shuru tayi, maganan yaron Nata duk da akwai rashin kunya babu da'a a ciki, amma ya fad'i gaskiya, "bai kamata a aura mishi wacce batai boko dinba, duk da tayi na addini, toh amma yata iya, tunda mijin Nata ya ku'ke ya kuma dage akai, kota bashi shawara baji zaiyi ba, kuma tasan indai aka d'aura auren kaman yanda Najeeb yace Wlh zai aikata sakinta zaiyi, tunda taga baya shakkan kowa balle yaji maganan mutane. Najeeb yace Mum nidai gobe zan wuce, in kuna bukatar dole sai kun ban mata sai kuban dai dai ni, balle bana bukatar a zaba min matar dazan aura, ni dakai na zan zaba, "basai Kun zaba min ba, "inada idon da zan Zaba matar dazan aura dakai na, so Please kuban sometime zan Kawo wacce nakeso, in aura, yana fad'in haka yayi waje yana fad'in gobe zan wuce Mum shuru tayi, ita yanzu abun yafi karfinta, "Toh maiya kamata tayi yanzu? " Hmmm Gaskiya Najeeb yana bukatar mace Mai ilimin addini dana boko, duka"maganan dan nata hakane, "amma zataja bakinta tayi shuru, yanzu in tayi magana sai a Mata wani Fassaran, sai mijin Nata yaga kaman ita ke zuga shi, inta nuna itama abar maganan auren. Karfe 9 dai dai duka iyalan gidan suna zaune akan dinning suna cin abinci, amma banda Granny dake zaune akan kujeran falon, sai Najeeb da baya wajan shima Najeeb fitowa yayi daka d'akinsa, kai tsaye dinning ya nufa, gaida Dad d'inshi yayi tare da zama, Granny tace yaro dai kwanan nan zaka koya fulatanci inka aura Hanne.. Najeeb hararan Granny yayi domin yasan dashi take dan yaga idonta na kanshi Tace ai ban San ka iya harara ba sai naga idon a k'asa miskili kawai, mummuna. Zarah ta kwashe da dariya tare da fad'in kai Granny, kuma fah dake yake Kama Tace wa? Badai dani ba, wannan mummunan yaron mai miskilanci, ni ban son namiji kyakyawa da yawa wlh, in kyau yama mutum yawa sai kiga yayi muni. Dariya Zarah ta saki, Sosai Ita kam ibtisam ko magana batai ba, dan haushin Najeeb take Sosai, domin har yanzu hannunta bai daina Mata zafi ba, "ita gaba d'aya bata son taji ko maganan shi anayi ma. Najeeb kam wayarshi ce ta Fara K'ara, d'auka yayi yaga Gina ce, yace I will call you back tare da kashe wayan. Ibtisam kam tsaki tayi mara sauti, karaf a idon Najeeb, wani irin kallon tsana yayi mata, kwata kwata baya son yarinyar nan, bata da kunya da wani mummunar fuskanta. Ibtisam ganin irin kallon da yayi mata yasa itama ta galla mishi harara tare da tashi tabar wajan ma, "Najeeb ji yayi kaman ya janyota ya mareta but Koba yanzu ba I will teach her a lesson, saina cire mata hannunta da taji ciwo idiot. Dad yace maganan tafiyanka gobe Ina son ka d'aga, saboda tare zamu yola dakai. Yace Dad mai zanyi a yola kuma? Dad yace maganan daurin aurenka Murmushi yayi tare da ciro wata takarda yace wannan takardan na rubuta saki uku, so idan kun d'aura auren saiku duba ku gani, "Dad Wlh bazan aureta ba in kuma kuka aura min ita Wlh nan take zanyi abunda za'ayi da'an sani, yana fad'in haka yabar wajan Fuuuuu Granny tace ikon Allah miye haka kaman iska, Mai yake fad'a ne? Dad shuru yayi cikin bacin rai, lallai Najeeb yana son yayi Fito na fito dashi, ya kamata ya koya mai hankali Mum bata ce komai ba, sai Zarah data tashi ta nufi Granny tana fad'a mata abunda Najeeb yace, tare da fad'in Wlh Granny tunda baya so inaga Ayi hakuri kawai kar Ayi abunda za'a zo ana dana sani. Granny shuru tayi tana nazari. Hanne ce ta fito ita da d'anta a hannu, Tace Sannunku? Granny tace Hanne lafiya kuwa? Tace nidai gaskiya bana son wannan auren, dan Allah ku maidani gida, wlh bana son wannan auren, ni nasan yafi karfina, kawai ku maidani gida Granny tace ikon Allah, mai kike fad'a Hanne? Tace eh ni bana son auren Granny tace ikon Allah, keda nake tausayawa saboda d'anki shine kike fad'in haka? Hanne tace Idan saboda d'ana ne, kawai a taimaka min yafi, bana bukatar inyi auren da ba'a sona, ni nasan yafi karfina nesa ba kusa Granny ta tashi ta nufeta cikin sigar rarrashi Tana fad'in haka Hannatu kodai yayi miki wani abu ne? Karki damu Ina nan babu abunda zai faru ki kwantar da hankalinki Kinji Hanne na?...... Toh Bari muji yanda zata kaya Plz need ur prayers Wlh banda lafiya Read and leave it, dnt share to anyone *IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Hanne tace kiyi hakuri Baba, bazan iya auren shiba gaskiya, Granny salati ta saki, tare da fad'in oh ni aminatu, waike Hanne kanki d'aya kuwa? Maiya sameki haka? Hanne kuka ta saki tana fad'in ita bata san wannan auren, kawai a Mai data yola. Mum ganin haka yasa tace kiyi shuru, Kinga kina son saka d'anki kuka. Zarah kam murmushi takeyi, domin ita d'aya tasan abunda ta k'ulla,"Wanda ko Najeeb bai sani ba. Granny tace Hanne ko anyi miki wani abu ne? Janta tayi sukai d'akin da sauran matan suke, "suna ganin Granny suka fara gaidata, tare da k'okarin boye kud'in hannunsu Wanda Granny ta shigo taga suna kirgawa. Granny kallonsu ta tsayayi tare da fad'in "wannan kud'in fah? Daka ina suka fito? Nan su duka suka fara kame kame tare da sunkuyar dakai, "Granny tace bada ku nake ba? Cikin tsawa. Nan Hanne ta Fara bata Labarin abunda ya faru, tare da fad'in koda kanwarshi ta kawo kud'in ta fad'a mana gwara mu amsa ince bana son auren "dama ni ko batace haka ba, wlh baso nake ba, dan Nasan bamu dace ba, "kuka Hanne tasa tana ro'kan Granny akan tayi hakuri ita Kar Ayi wannan auren dan zata cutu tunda baya Sonta. Granny shuru tayi,lokaci d'aya ta Fara magana "tare da fad'in ya isa haka, ku kwanta zuwa gobe, insha Allah zamu yola kunji? "suka amsa da Toh ,"Granny fita tayi daka d'akin. Granny iske Dad tayi a falo shida Mum, daka gani suna jiranta ne, "zama Granny tayi tare da d'aura hannunta akan fuskanta tana d'an bubbuga k'afa alaman ranta a bace yake. Dad yace mama lafiya kuwa? Tace audullahi d'anka baida mutunci, "tsorata y'ay'an mutane yaje yayi tare da basu kud'i, akan karsu yarda da auran. Dad yace mama ban gane ba. Nan Granny tace dama yaushe zaka gane? Yanzu dai abunda za'ayi gobe zanje yola in maida yaran nan, badai auren bane baya so? Sai musa mishi ido ai. Dad yace a'ah mama kar Ayi haka, kaman yanda aka tsara hakan za'ayi, goben zamu a d'aura aure, insha Allah, "kaman yanda muka shirya Granny tace ai wannan maganan auren babu shi, tunda ita yarinyar tace bata so, " ya tsorata Dad yace Wlh mama sai an d'aura wannan auren ko baya so, koda kuwa zai mutu,. Granny dai shuru tayi tana nazari, can ta tashi Tana fad'in Allah ya kaimu raida lafiya tare dayin cikin d'aki ta kwanta. Washe gari da safe tunda sukai sallah asuba suka Kama hanya su duka," amma banda Najeeb damin bai tashi daka bacci ba, sai dai Mum ta mishi message akan sun tafi yola Sai wajan 10 Najeeb ya tashi Kai tsaye toilet ya nufa yayi wanka, tare dayin alwala, sai a lokacin yayi sallah, Bayan ya gama shiri ya d'auko wayarshi sai a sannan yaga sa'kon Mum, wani irin tsaki yaja tare da fad'in mai suke nufi? Kenan sunje d'aura aurena kenan? Kai ya girgiza tare da fad'in no no baza suyi wannan mistake d'inba, am sure. Kawai sunje maida yaranne suba parent d'insu hakuri akan d'auko su da akayi, wannan tunanin da Najeeb yayi shine ya bashi daman cire komai a ranshi, shima daukar jakarshi yayi, yasa a mota driver yaja sukai hotel din da Gina take, baiko shiga ba ya kirata a waya tare da fad'in "come out, "yana fad'in haka ya kashe wayanshi . Bata jima ba sai gata ta fito d'auke da k'aramin akwatin ta, kai tsaye motar ta shiga Bayan driver yasa mata akwatinta a booth, wani irin peck kiss tama Najeeb akan goshi tare da rungumo shi, tana fad'in oh baby I miss you so much Wani irin kallo ya watsa mata Mai kama da kin cika jaraba, yaushe muka rabu,. Ganin baice mata komai ba yasa ta k'ara manne shi, shidai driver tuki yake yana Allah wadai da irin wannan rayuwar Kai tsaye airport yakai su, inda suka sauka, driver ya d'auko musu akwatin yana ja musu. Shiko Najeeb da Gina suna manne da juna, kai tsaye Najeeb ya wuce domin ansan pilot ne, ba'a tsaya wani duba kayanshi ba, suka shige cikin jirgi shida Gina, Bayan an gama shiga 11:20 dai dai jirgin ya d'aga zuwa k'asar America. Su mum sun isa yola, inda suka sauka a wani babban hotel, Kafin gobe su shiga kauyen su Hanne, "koda Abban ibtisam yazo shima a nan ya samesu, ibtisam tasha ko harda ummi za'azo sai taga bada ita bane Washe gari da safe suka Kama hanyar kauyen su Hanne, inda sukai tafiyan awa biyu, Kafin suka k'arasa, "kauyen gidana irin na Fulani sai wajajan kiwon su. Sauke su Granny sukayi a gidan y'an uwanta tare dasu ibtisam, su kuma Su Dad suka nufi wajan sarkin anguwan suka nufa, wanda shine sarkin fulanin gefen wajan, inda aka amshesu cikin mutunci da girmamawa, nan Dad ya fad'ama sarkin abunda ya kawo su,inda yayi na'am ya kuma bu'kaci a kira kawun Hanne. Hakan ko akayi aka kira kawunta, inda ya tubure akan Wlh bazai amince da wannan aure ba, domin an mata miji cikin dangi akwai wanda yace zai aureta saboda yaronta zai ri'ke mata shi, yace sarki yanzu Kaga ni gwara muba na gida akan muba na waje. Sarkin Fulani yace wannan hakane, amma ai suma na gida ne, tunda suna jin fulatanci suda yaransu duk da ba'a nan suke da zama ba, Koba haka ba? Tare da kallon Dad Dad yace eh Toh gaskiya nan d'aya, yaron dai bayaji, sai dai mu muna ji Nan kawun Hanne yace Toh ku kad'o ne koh? Dad yace a'a mu Fulani ne mana, nan ya fad'a musu sunan mahaifinsu, kawun Hanne yace na sanshi mana, inda ban sanshi ba ai bazan bada Hanne a tafi da ita ba can bariki ba. Yace kenan baya jin fulatanci? Shuru yayi Kafin yaci gaba da fad'in. kawun Hanne "yace kenan ku rabi da rabi kad'o da Fillo, toh gaskiya bazan yarda ba inba kad'o auren Hanne ba, "Yaje ya kaita shan Bariki ya ajiye ba. Sarkin Fulani shima tunda yaji ance yaron baijin fulatanci yaji gaskiya wannan maganan bamai yihuwa bace, dan basa bama kad'o auren y'arsu cikin wannan kauyen, duk da sun San su Dad ba kad'o bane Amma ance yaron nasu baya jin Yaren fulatanci , Abban ibtisam yace Amma AI Ina ganin wannan ba matsala bane dan yaron baijin yare.... Sarkin Fulani yace matsala ne babba, mu muna mutunta yaranmu, ku kun tafi Bariki bakwa damuwa da nuna ma y'ay'anku yaransu, "Gaskiya kuyi hakuri bama Hanne ba kaf kauyen nan babu Mai baku auren y'arsu Indai sun San yaron bayajin yaren fulatanci, domin dashi da kad'o babu maraba. Babu yanda su Dad basuyi ba, amma suka kafe, tare da fad'in d'ansu kad'o ne, haka suka tashi suka koma inda suka sauke Granny, yaro suka tura akan a fad'a musu sun dawo, "Mum ce ta fito tana fad'in su shigo mana . Dad yace a'ah basai Sun shiga ba, tace ma Mama ta fito su wuce kawai. Komawa Mum tayi ta kira Granny inda ta sami yaran nata a waje, tace lafiya badai har an d'aura auren ba? Abban ibtisam yace a'a mama. Tace toh maiya faru? Yace... Sai kuma yayi shuru Tace me inaji ku fad'amin mana? Abban ibtisam yace Wai baza suba kad'o auren y'arsu ba. Granny tace toh su Waye kad'on Toh? Abban ibtisam yace Wai Najeeb tunda baya jin Yaren fulatanci. Granny tace amma dai wannan ko yan wulakanci, akan wani dalili zasu kirashi da kad'o? Babu komai zan nema mishi Mata wacce tafi tanan Wlh, bari inyi musu sallama mu Kama hanya, ni naji zaman nan yama isan,"jikan nawa zasu kira da wani kad'o dan wulakanci tsaki taja tare da shiga cikin gidan inda tace su Zarah su taso su wuce tayi musu sallama Bayan ta basu kud'i. Mum kam taji dad'in haka Koba komai d'anta yanzu bazai auri wacce baya soba, kuma y'ar kauye ta bakin nashi, "yanzu Abu d'aya zata dage shine ya koma karatun addini tunda ba'a girma da neman ilimi, sai dai Anfi so mutum yayi tun yana yaro, domin lokacin kwakwalwanshi yana saurin d'auke Abu, ba kaman Idan mutum ya girma ba. Ibtisam kam ba'kin ciki kaman ya kasheta, "Wlh taso a d'aura ma Najeeb Hanne taga ta tsiya da miskilanci, da mugun hali tsaki taja. Granny tace ke dawa kuma wannan tsakin kaman wata tsaka? Ibtisam tace Kai granny miye na dangantani da tsaka kuma? "tare da sakin wani tsakin Granny tace aikin banza, naga koda tsaka tayi tsaki Allah tsine Mata yayi balle mutum Uhm kawai ibtisam tace tare da kawar dakai gefe guda Granny ta tsuke baki tace ai inaga keda Najeebu zan had'a Idan Kabiru bai turo ba, dan naga abun nashi wasa ne. Zarah tayi caraf tace Wlh kuwa Granny Nima haka nake Fata, kawai a had'asu, Kinga sun dace Sosai Ibtisam banza dasu tayi, amma kallo d'aya zaka mata kasan ta cika tayi fam, a kumbure take, domin haushin wannan maganan take har cikin ranta wlh, gashi Mum na cikin motar balle tayi wata magana, dole yasa tayi shuru suke ta fad'a mata magana akan a had'ata da Najeeb ita kam mum dariya kawai takeyi. Tafiya suke har suka k'arasa hotel din da suka sauka, duk a gajiya, Zarah da ibtisam d'aki d'aya, Mum da Dad ma haka, sai Granny ita d'aki daya, sai Abban ibtisam shima d'aki d'aya. Suna shiga ibtisam toilet tayi domin tayi wanka danta matukar gajiya Sosai, bayan ta fito wayarta ta Fara ruri "Zarah ta mi'ka mata wayan dan yana kusa da ita tace Kabiru na kira. Hararanta ibtisam tayi domin tana jin haushinta ita da Granny. Amsan wayar tayi tare da dannawa, "Zarah kam dariya tayi tana fad'in ikon Allah. Ibtisam na waya ita da kabir, aka fara musu nocking, bud'e kofar akayi inda Granny ta Kutso kai Tana fad'in tare daku zan kwana, bazan iya kwana ni d'aya ba a nan Zarah tace Mai yasa Granny? Granny tace haka kawai, "ni tsoran wajan nan nakeji "yama kuke cema wajan? Zarah tace hotel? Granny tace eh zatol. Zarah dariya, ibtisam dake waya itama Katsewa tayi ta Fara dariya,wai zatol. Granny tace miye kuke dariya kaman kun zare? Ko kuma sabbin hauka?.. Ibtisam tace Granny miye wani zatol, hotel fa akace. Granny ta tsuke baki tana fad'in kunce zatol, Nima haka nace zatol, "Toh miye ba dai dai ba?.. Kiran kabir ne ya k'ara shigowa ibtisam ta d'auka. Granny aka tabe baki ana fad'in sai waya amma ya'ki fitowa, "lokaci kad'an na baka, koka fito ko in bata wani, bazan iya wannan tsiyar ba, da kashe kasuwa ba, kai bada fitowa ba, ka tarema wasu waje. Gashi yanzu anje nema ma miskili aure anki bashi dan bayajin fulatanci, kai wannan rayuwa damai tayi Kama?"yau an nuna min iyakata koda yake suna da gaskiya, Sun nuna muku suna daraja harshen su, amma iyayenku Sun watsar dashi, sun koya muku Yaren aro, Yaren masu jajayen Fata, sai kuma Hausa daba yaranku ba, tsaki taja tana fad'in ai yanzu kwasan darajan yaran naku. ita kam Zarah cikin ranta cewa tayi Allah yaga abunda ya gani sai yasa Najeeb baya ji, inda yana jin fulatanci dayau an d'aura mishi Hanne, "amma a fili sai tace Granny Suma sai basuyi niyan bashi matar bane inda sunyi niya Aida Sun aura mishi ko baya ji, ina ganin yare bashi bane matsala a aure, yanayin kamalan mutum da kuma addininsa. Granny taja tsaki tare da fad'in inko kamala za'a duba, babu maiba miskili auren y'arsa, "Yaron da kana fad'a yana fad'a, Allah ya rage ma Aya za'ki dabai iya Hausa ba, inda ya iya Hausa Allah kad'ai yasan irin tsiyar dazai shuka, farin banza da hofi Dariya Zarah ta saki tana fad'in Kai granny.. Granny tace eh mana "baki ga saboda ba'kin halinsa ba, har Hanne tace bata son auren, duk da harda ke aka had'a baki, amma ita ta nuna bata sonshi dagaske, miskilin banza dana hofi, "ki ganshi a fili kaman mutumin kirki amma inya tafka tsiya Kya rantse bashi bane, munafiki Zarah tace shine munafukin kuma? Masoyin naki? Granny tace ai Wlh bai gado mai sunan ba ko kad'an, domin ba haka yake ba, "ke inda Kinga Mai Sunan Aida kince Miskili ba halinsa ya gado ba, domin shi mutum ne mai saukin Kai da sanin darajan d'an Adam, baya raina kowa, "gashi ya iya soyayya kai zamanin mu munsha soyayya Allah yaji qanshi, kai sai kuma ta Fara share kwalla "alaman ta tuna da rayuwarsu tada Zarah tace wayyo Granny kiyi hakuri Kinji? Allah yaji qanshi yasa ya huta Granny cikin kuka tace Ameen. Ibtisam dake waya tace nifa Granny kin isheni gaskiya, ki tashi ki tafi d'akin ki. Granny ashar ta kunduma mata tare da fad'in kinci gidanku, y'ar banza. Ibtisam dariya ta Fara, "KABIR yace kina tare da Granny ne? Tace eh muna tare duk ta ishemu da surutu Jin haka yasa Granny Jan tsaki tare da fad'in zanyi maganinki, kanki zan dawo yanzu, "tunda miskili dai baida farin jini anki bashi mata, "Dan bai iya fulatanci ba Ibtisam sallama sukai da kabir suka zauna suna fira da Granny, inda Granny take basu shawara akan suyi aure, domin Sun tsufa a gida Granny tace Wlh Idan kuka je jami'a kallon y'an iska za'a dinga muku, "kuma a jami'a a nan yara ke lalacewa, baki ga yanda miskili ya koma ba ya fetsare ya koma mara mutunci ba? Ana fad'a yana fad'a, dan banza mara kunya Zarah tace Granny, shifa university ba haka yake ba, mutane ne suke mishi wani irin kallo, duk da akwai wanda suke lalacewa a can, amma mu Granny kiyi mana kyakyawan zato. Uhmm Granny tace tare da fad'in nidai Ina baku shawara Wlh ku fito da maza kuyi aure tun Kafin lokaci ya k'ure muku ,"domin matan da sukai karatu basu cika samun mijin aure ba Ibtisam tace injiwa? Mata nawa sukai aure Bayan sun kammala karatu? Kai Granny waike wake fad'a miki wannan labarin kanzon kurege dinnan ne?.. Granny tace uwaki ke fad'amin, "ke bakya ganin abunda ke faruwa ne a duniya? Ai nasan Kun San komai dake wakana, "yarinya zata tai karatu saita gama babu mijin aure, daka wannan yazo ya dauketa sai wancan yazo, in tayi Sa'a ta samu miji Toh sai kuga tsoho ne komai mata.. Dariya Zarah ta saki tana fad'in Kai granny wannan sharri haka? "Wanda ya fad'a miki wannan maganan ba gaskiya ya fad'a ba.. Ibtisam tace fad'a mata dai. Tsaki Granny tayi tare da fad'in abunda yake a zahiri, maza yanzu basa son auren y'ar jami'a, domin suna ganin kaman idonta a Waye yake Sosai, kuma haka dinne "yara an turasu wani gari karatu babu Mai kwaba a can AI dole suyi ta tsula tsiya, iya son ransu Ibtisam tace Granny ko ina akwai y'an banza akwai na Allah, "karki manta karatun y'a mace yana da matukar muhimmanci," Kema da kinyi karatu da yanzu tayu kina da ma'kami a gwamnati. Dariya Zarah ta saki tace aikuwa, da yanzu hala kina office d'inki zaune, kina sanye da glass kina zuba turanci Tsaki Granny taja tana fad'in AI gwara da Banyi ba, "Wlh nidai na fad'a muku ku fito da mazajan aure tun lokaci bai k'ure muku ba, "domin indai kuka tafi jami'a babu aure toh samun mazan aure sai kunji jiki, Inba so kuke ku auri tsoho ba sa'ana ko kuma mai mata biyu ko uku Dariya ibtisam tayi tace ai gwara in zauna banyi aure ba, da in auri tsoho ko Mai mata ba, "Kut nifa ban son kishiya Wlh. Granny tace in bakya so fito da miji tun kan ki tafi jami'a, inko kikai wannan kuskuren damai mata zaki k'are in kinyi Sa'a kenan, in kuma bakiyi ba ki k'are da tsoho Sa'a na, ko wanda ya girmeni mara hakori Ibtisam da zarah dariya suke Sosai suna fad'in lallai kam wa yaga mara hakori, "zarah tace Tashin hankali Granny tace kuna d'auka wasa nake koh? Shikenan ai Karan wayar zarah yasa ta d'auka tana dariya domin taga Sunan Najeeb ne, tace Bros har ka tafi ne? Mai yakon ya bata amsa sai yace Maiya kaiku yola? Tashi tayi ta fita Tana fad'in Wlh munje akan maganan aurenka ne Yace what? Tace kwantar da hankalinka bros ba'a d'aura ba. Yace what happen? Labari ta Fara bashi yanda akayi Yace better domin inda an d'aura nan take zan saketa saki uku Zarah tace uhm Kashe wayarshi yayi gaba d'aya danya samu ya kwanta ya huta koda ya kwanta kasa bacci yayi domin ya gaji gashi ya kora Gina data mishi massaging, tunani yai tayi Kala Kala Lallai shida ya k'ara zuwa Nigeria saiya dad'e tunda Idan yazo har Dad na biyema wannan old woman din , wai shi za'a d'aura ma widow kuma Mai yaro yar kauye, "murmushi yayi tare da fad'in god forbid, "bazan iya shiga ramin da wani ya shiga ba, kai never, inda wacce zanyi wani abu da itane da sauk'i, amma aure kam never in auri bazawara, ido Ya lumshe lokaci d'aya yana Mai jin zafin abunda akaso mishi, "taya zai auri bazawara wacce ta tabayin aure? Murmushi ya saki lokaci d'aya tare da fad'in, I think inna tashi aure bazan fad'a musu ba sai dai suga mata, koda zanyi aure secret marriage zanyi, Danni inna auri mace bazan saketa ba, domin inna rabu da people will say my ex wife, I won't let that happen, ina da kishin abunda nake so, gwara ace ta mutu akan ace na saketa har a kirata da ex wife d'ina, tsaki yaja tare da fad'in ni bama auren bane a gabana, Indai Mata ne gasu nan like Recharge card everywhere you go, murmushi yayi tare da fad'in na them they rush us, so why will I marry? In ajiye abunda zai daman no bazanyi wani aure ba, ban son takura..... Read and leave it, don't share to anyone *IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Washe gari tunda sukai sallah asuba suka Kama hanya, domin so suke su isa da wuri,"ibtisam taso a tabi Abbanta su koma tare, "amma Dad yace dole tare zasu koma dan zasu wuce Zaria maganan registration d'insu hakan yasa ta bisu Abuja din suka koma tare. Sai wajan yamma suka k'arasa gaba d'aya a gajiye suka shiga gidan, koda suka isa su ibtisam d'akinsu suka shiga, "kai tsaye toilet ta nufa dan tayi wanka ko zataji dad'i,"Tana fitowa itama Zarah ta nufi toilet din dan tayi wanka. Bayan sun kimtsa suka nufi falo dan suci abinci, kowa na gamawa ya wuce bedroom dan hutawa, "Granny kam fad'i take Ahmad ya huta dabai bimu ba, "ni ku bani man zafi inje in shafa a kafata wannan wahalan zama haka. "Niko wancan karan da naje yola bansha wuya irin haka ba, haka dai ta tafi tana mita waita gaji kafafunta na mata ciwo Sosai. Washe gari da safe wajan 11 su ibtisam suka farka, kai tsaye falo suka nufa, "Mum suka gani tace sai yanzu? Ai tun dazu na shiga d'akinku naga baku farka ba,"gaskiya kunsha bacci ko duk gajiyan ne haka? Zarah tace Kai mum wlh akwai gajiya, irin wannan tafiya haka. Gaida mum ibtisam tayi, "Mum amsawa tayi cikin sakin fuska, tare da fad'in ansha hanya, "dariya ibtisam tayi tare da fad'in kai Aini mum ban taba yin tafiyan da nasha wuya irin wannan ba. Zarah tace ina Granny ne wai? Mum tace itama tana d'aki tana bacci, bata farka ba, har yanzu. Kai tsaye d'akin da Granny take ibtisam ta nufa,"ganin Granny tayi tana bacci, yanda take baccin harda munshari wannan shine zai tabbatar ma mutum da cewa lallai Granny a gajiye take Sosai, dariya ibtisam tayi sannan ta fita falo dan tayi breakfast danta Fara jin yunwa. Granny ba ita ta tashi ba sai wajan karfe d'aya lokacin ana kiran sallah azahar,"Bayan ta farka ta Fara mi'ka tare da fad'in kai yau nasha Bacci, toilet ta shiga tayi wanka, tana jan y'an kafafunta. Granny falo ta fito inda ta iske su mum dasu ibtisam da Zarah, "tace shine baku tasheni ba? Kuka barni inata sharar bacci haka. Mum gaida Granny tayi, "Granny amsawa tayi tare da fad'in Sannunku Ya gajiyan hanya? Mum tace Alhmdlh, hanya babu kyau babu dad'i. Granny zama tayi tana fad'in ina yaga dad'i, gaba d'aya jikina tsami yakemin Sosai wlh, damma na shafa man zafi, kar kiji yanda kafana ke zugi kaman nayi tafiya a k'asa, lokaci d'aya kuma "taja tsaki tare da fad'in "duk wannan uban wahalan babu biyan bukata, "ni ko shi miskilin ne yaje kauye yace karsu yarda da wannan auren dai? Zarah ta kwashe da dariya tare da fad'in "kai Granny taya zaije kauye, shida ko hanyar bai sani ba, inma yaje Mai zaice musu yazo yi? Shida baya jin Hausa, "balle fulatanci, taya ma zai san kauyen da kika dibo matan? mutumin da yake America yanzu. Granny tsaki taja tare da fad'in kibar miskili ni gaba d'aya ban yarda dashi ba yanzu wlh, amma zan gamu dashi nan bada dad'ewa ba, "zan duba mishi wata matar kwanan nan wlh, zanyi maganin shi, dan banza, mara kunya. Yau Monday kuma granny a yau zata koma Kano, "su kuma su ibtisam a yau zasu wuce kaduna domin registration d'insu. Granny driver ya kaita har Kano, yayin da driver din daddy shi kuma yakai su ibtisam Zaria, a hotel suka sauka, inda suka fara kuciba kuciban registration, basu wani sha wuya ba, domin dad yama VC magana, VC ya had'asu da wani, cikin kankanin lokaci sukai komai har an fara shiga Aji an fara lecture. Su Zarah Abuja suka koma,inda Zarah ta had'o kayanta domin Sun zamu d'aki a cikin skul din su hud'u ne a cikin d'akin, kwanan su d'aya,"suka nufi Kano inda itama ibtisam ta had'o Nata kayan Washe gari zasu koma Ibtisam na zaune a tsakar gida da Granny da Zarah, suna fira, "Granny tace ku yanzu wannan makarantar kun dage sai kunje koh? Ibtisam tace Kai Wlh Granny kina da mita, ke kullum magana d'aya kar muje karatu kar muje karatu, haba mana, ki barmu dan Allah Granny tace kinci uwarki, ai dole in fad'a, tunda ke baki San ciwon kanki ba, dole kice haka, wlh Ina guje muku rasa mazajan aure, "Dan naga ke kabiru kaman bada gaske yake ba, domin kuwa inda dagaske yake aiya kamata ya turo, nifa yanzu haushi yake bani, sai shegen kira a waya, daka zuwanki jiya jiya kin hanani bacci da shegen waya, wlh gwara kibar kulashi in bazai turo ba. Ibtisam tace au yau kabir dinne ke baki haushi? "Wai Mai yasa ke Granny baki da gwani ne? Daka kice mutum kaza sai kaza, waya had'ani da Kabir din Inba ke ba. Granny tace eh muka had'u dai a hanya, kuma Aiko da nace ki kulashi AI danya fito ne Ayi aure, badan yazo ya kashe miki kasuwa ba, shi bai fito ba baiba wasu waje ba, ni wannan ai mugunta ne wlh Zarah dariya ta kwashe dashi tana fad'in lallai granny. Itbisam tace rabu da ita, "itama ta dage saina kula Kabir din, harda wani in amsan Mata number, shine yanzu take kushe shi. Granny tace aikin banza da hofi Aini da nace ki kulashi a tunani na zai fito ayi biki, amma har yanzu naji shuru. Ibtisam tace koma dai miye nidai ba damuwa ta bace, kabir dai tunda kika had'ani dashi, dole ki barni dashi, aure kuma saina gama karatu za muyi sh..... Innalillahi'wa inna ilaihirajiun Granny ta zabga salati tare da tafa hannu, tare da fad'in a ina zaki gama karatun? Wlh badai a gidan nan ba, keda kikai min alkawari za kiyi aure in miskili yayi aure. Ibtisam tace ai cewa nayi in yayi, toh yanzu tunda baiyi ba, nima ban shirya ba, Kinga in yayi sai nima inyi. Granny tace zanyi maganinku Wlh kuwa, zan baku mamaki, zan shuka muku tsiya wallahi in baku fito da mazaje ba. Zarah tace Granny inaga sai Kinje masallaci kin bada sadakan su Gamai bukata Granny tace yauwa shawara Mai kyau h.... Ibtisam takai ma Zarah dukan wasa tare da fad'in kin San wannan tsohuwar zata iya, wlh ki bari. Granny tace ai zan baki mamaki wlh Ibtisam tace kullum haka kike fad'a, dama kin daina fad'in haka wlh Granny ta galla mata harara tare da fad'in zaki gani Ai, wannan karan bada wasa zan miki ba Ummi ce ta fito hannunta d'auke da tray, tasa plate guda uku, ajiyewa tayi, faten tsaki ne wanda yaji alaiyahu da Naman rago, ta ajiye ma Granny a gabanta sannan tace ma Zarah "gashi ki d'auka zarah kisha da zafinshi Kafin ya huce Granny tace inada yaji cikin jakata a d'aki, d'auko min. Ummi tace bari in d'auko miki, "kai tsaye d'akin ummi ta shiga sai gashi ta kwala ma ibtisam kira. Da sauri ibtisam ta tashi tare da amsawa. Koda ibtisam ta shiga d'akin kwalin wayar da kabir ya bata ta gani a hannun ummi. Ummi tace waya baki wannan wayar? Na tabbata inda babanki na abuja ya baki zaki fad'amin waya baki? Ibtisam tace ummi Kabir ya bani. Ummi tace Waye Kabir? Ibtisam tace shine wanda ya taba zuwa, granny tace in fita, harya Kawo min su chocolate, kika ce bakya son Ina am.... Ummi ta daka mata tsawa tare da fad'in Yimin shuru mara tunani, ke yanzu har kinyi girman da zaki dinga amsan abu wajan samari, har a baki kyautar waya koh? Mai Abbanki yace miki akan ri'ke babban waya? Yace baya sonki da babban waya, Shine har kin iya amsan na saurayi koh? Yayi miki kyau, "ummi fita tayi wayar na hannunta ta fita takai ma Granny yajin ta koma d'aki ta ajiye wayar, sannan ta fito Ibtisam kam cikinta ya dura ruwa, domin tasan yau kashinta ya bushe Idan Abba yaji labari, gaba d'aya kasa fitowa tayi daka d'akin domin jinta tayi zazzabi ya kamata lokaci d'aya. Granny tace Wai ina takwara tane? tabar abincinta a bud'e saiya huce, "kwala mata kira Granny tayi tare da fad'in ibtisam kina inane? Fitowa tayi kamar wacce kwai ya fashe mawa a ciki, tace Granny gani. Granny tace kizo kisha wannan fatan koh saiya huce baki shaba? Ibtisam tace na koshi bana jin yunwa Zarah tace Kai Kinji yanda yayi dad'i kuwa? Wlh kisha kiji Ibtisam bata k'ara cewa komai ba, sannan bata d'auki faten ba, sai zama da tayi tana kallonsu Suna cin abincin suna fira . Ummi kam ko kallon ibtisam batai ba, Illa faten ta da tayi tasha ,Tana fira da Zarah. Bayan sun kammala, ana kiran sallah magrib duka suka tashi sukai ciki, domin yin sallah, ibtisam na ganin ummi ta shiga d'akinta ta bita tana mata magana akan tayi hakuri da.... Ummi ta dakatar da ita tare da fad'in fitar min a d'aki sallah zanyi banda lokacin magana yanzu, ummi na fad'in haka ta shige toilet dan tayi alwala. Ibtisam ji tayi kaman tayi ihu dan takaici, tare dayin data sanin amsan wayar da kabir ya bata tayi, lallai inda tasan hakan zai faru data maida mishi tun Farko, yanzu Allah kad'ai yasan Mai Abba zai Mata in Ummi ta fad'a mishi, "na shiga uku yau, wani hawaye ne ya zubo mata a ido Mai zafi tare da tunanin wani irin hukunci zata fuskanta yau wajan Abba in yaji wannan batun Sai wajan 9 Abba ya dawo Gida, "tunda ibtisam taji ya dawo ta kasa zama, gaba d'aya a tsorace take, dan tasan yau ta shiga uku wajan Abba, "wani abun mamaki har wajan 11 Abba bai kirata ba, hakan yasa tace Ummi bata fad'ama Abba ba, ko kuma ta fad'a Mai yace babu komai, wannan tunanin da tayi shine yasa lokaci d'aya taji ta Fara jin yunwa, wanda sai yanzu ta tuna bata ci komai ba, wanda da bata jin yunwa din gaba d'aya, "fita tayi inda taga Abba a falo Wanda batai zaton zata ganshi ba, "yace mamana d'auko mun ruwa. Tace toh Abba, "ibtisam dad'i ne ya cikata ta tabbata babu abunda ummi ta fad'ama Abba domin tasan inda ta fad'a Mai dasai ya Mata magana, "amma yanda ya Mata yanzu ya nuna mata babu komai hakan ya mata dad'i Sosai Koda ta kawo ma Abba Ruwa, baice mata komai ba, harta koma kitchen ta d'auko abincinta ta nufi d'aki Abba na nan zaune a falo yana kallo. Hakan yasa ibtisam yin bacci cikin kwanciyan hankali ba tare da shiga damuwa ba, ko tsoro ba, "Dan tasan Abba bai San komai akan wayar da uummi ta amsa ba Washe gari da safe , koda ibtisam ta tashi ita ta d'aura abincin safe dan kawai ta faranta ma ummi duk da wani lokacin dama takan d'anyi mata. Ibtisam doya dakwai tayi da tea ta dafa Lipton dasu citta da Kanin fari, sannan ta juye cikin flask, takai falo ta ajiye akan center table Koda ummi ta fito ganin ibtisam ta Gama komai, yasa ummi cema ibtisam sannu da aiki? Ibtisam tace yauwa Ummi Ina kwana? Ummi tace lafiya kalau Nan ummi ta koma d'aki Jim kad'an saiga Abba ya fito ya zauna ya faracin abinci, bayan ya kammala yace Ummi ta kira Mai ibtisam. Ummi tace toh tare da kwala ma ibtisam kira. Ibtisam amsawa tayi tare da fad'in na'am ummi gani nan, "bayan ibtisam ta fito falon gabanta taji yana fad'i domin irin kallon da taga Abba yana yi mata,. Gaida mahaifin nata tayi, ya amsa fuska d'aure babu annuri balle wasa a cikinta Zama tayi a kujeran dake kusa da ummi tace gani Ummi. Ummi tace babanki ke kira, bani ba. Abba ya jefo mata tambaya Waye Kabir? Dam gabanta ya fad'i, tare dayin k'asa dakai, "Abba ya daka mata tsawa tare da fad'in ba dake nake magana ba? Waye Kabir nace? Cikin in Ina tace mun had'u dashi ne, nida Granny ranan zamu kasuwa. Abba yace shine ya baki waya kika amsa koh? Kanta na k'asa tana hawaye Abba yace Ina son kice Ina son ganinsa, aure dai kike so za kiyi ki kirashi kice Ina son ganinshi, tunda har kin iya had'uwa dashi ba tare da ya nemi izinin iyayenki ba. Granny ce ta fito tana fad'in fad'a mata dai, gwara yazo asan abunyi, danni nafi son tayi auren akan wannan karatun, da bashi da wani amfani ko kad'an, in banda lalata wasu yaran da yakeyi, banga abunda yake tsinana musu ba wlh Ibtisam ji tayi kaman tasa ihu dan takaici, yanzu shikenan na shiga uku, burina zai rushe, Innalillahi'wa inna ilaihirajiun "yanzu karatun da nayi buri shikenan zai tafi? Abba yace mama Nima ban amince taje karatun ba, sai a d'akinta, domin taban mamaki, ba haka nayi zato ba daka gareta ba. Granny tace Atoh dama tun tuni abunda nake k'okarin nunawa kenan, auran shine mafita, gwara Ayi tunda lokaci, kar nan gaba azo ana dana sani duk da bama Fata. Abba kallon ibtisam yayi da kanta ke katsa dan takaicin yanda Granny ke k'ara zuga Abba din, "shi kuma yayi na'am da maganar ta d'ari bisa d'ari Yace tashi kiban waje ki tabbata kin fad'a mishi ina son ganinshi, "mara tunani kawai Tashi tayi simi simi kamar wacce kwai ya fashe mawa a ciki tayi cikin d'akinta, tana shiga ta fad'a gado ta fashe da kuka gwanin tausayi. Zarah rarrashinta ta farayi, domin duk Tana jin abunda ke faruwa. Ibtisam kam kaman zugata akeyi, ba komai take tunani ba, sai yanda abba yace badai a gidansa zatai karatun ba, kenan aure zai Mata dagaske? Gaba d'aya ta shiga cikin damuwa tare da tashin hankali mara misaltuwa, domin Idan aka hanata wannan karatun an gama da ita Sosai, bata tunanin zata iya jura, kaman yanda bazata iya had'a karatu da aure ba Zarah sai bata baki takeyi akan tayi hakuri insha Allah komai zaizo da sauk'i. Ibtisam cikin kuka tace wani sauki Zarah, kina ji Abba yace in fad'ama kabir yana nemanshi Zarah tace toh dan yace yana nemanshi shine wani abu? Kika san mai zaice ne? Ko an fad'a miki daka yaga Abba sai ace an bashi ke d'aure aure? Ko me? Ibtisam dan tsagaitawa tayi da kukan da takeyi, tana nazari lallai maganan Zarah gaskiya ne, idan Kabir yazo yaga Abba koda ma yace ya fito nasan zai iya cewa ba yanzu ba, koda ya turo iyayenshi zai ce abba ya barni inna Gama karatu"wannan tunanin da tayi shiya bata karfin giwa tare dajin dad'i Tana Allah Allah gari ya k'ara haskawa ta kira kabir ta fad'a mishi Abbanta yana nemanshi...... Muje zuwa muga yanda zata kaya.... Read and leave it, dnt share to anyone *IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Wajan karfe 10 da wani abu saiga kiran kabir ya shigo cikin wayar ibtisam, da sauri ta d'auki wayan ganin kiran kabir ne yasata sakin murmushi tare da fad'in kaman yasan Ina son magana dashi, "tashi tayi da sauri tabar d'akin dan suyi magana. D'aukan wayan tayi tare da sakawa a kunne tana fad'in hello. Kabir yace Barka da Safiya, ina fatan kin tashi cikin koshin lafiya tare da kwanciyan hankali. Tace uhm lafiya kalau, kaifa?.. Yace Nima haka Alhmdlh, I just call to hear your voice my ibti, I really miss your face and dat your smile Murmushi tayi tare da fad'in yaushe na dawo? Harka Fara missing dina? Yace Sosai kuwa, "nifa Inba gani Nayi ance yau an mallakamin ke a matsayin mata ba, toh bazan daina fargaba ba ko tsoro, wlh ibti a kullum Ina kwana da tashi tare da fargaba, da kuma tsoro cikin raina, kar ace wani ya kwace min ke "inko hakan ta faru ban San wani irin hali zan shiga ba,"Ina miki son da baki bazai iya fad'a ba, tunda nake ban taba son wata mace ba saike, "plz ibti karki yaudareni koki Bari wani ya canza miki ra'ayi akaina I really love you so much my ibti Sonda nake miki shine yasa zanyi hakuri in jiraki ki gama karatu, badan komai ba sai dai hakan shine zaisa kiyi farin ciki, kuma hakan shine zai nuna miki cewa Ina sonki dagaske bada wasa ba. Tace uhm nagode Sosai, sannan insha Allah bazan taba yaudaranka ba, duk rintsi duk wuya bazan taba juya maka baya ba, sai dai ban sani ba kasan kana naka Allah Na nashi,kuma na Allah shine dai dai. Kabir yace wannan haka yake, tabbas kana naka Allah Na nashi Ibtisam tace Abba yana son ganinka. Yace ni? Ina fatan dai lafiya koh? Ba laifi nayi ba. Ibtisam tace lafiya tare da fad'in Abba yaga wayan daka bani ranshi ya baci Sosai, ya kuma nuna cewa Ina son aure, wanda yace bazani karatun ba sai Nayi aure ku.... Sai kuma ta fashe mishi da kuka Cikin tashin hankali ya fara rarrashinta tare da bata hakuri akan tabar kukan suyi magana. Dakyar ta tsagaita dayin kukan tana shessheka Yace my ibti plz tell me Mai yake faruwa? Bata kulashi ba, sai sauke ajiyar zuciya da takeyi alaman har yanzu tana kukan Yace my ibti cikin damuwa plz fad'amin inji komai ke faruwa plz plz Tace Abba yace yana son ganinka, yace bana son karatu aure nake so, labarin abunda ya faru ta bashi Kabir yace kiyi hakuri ibti Zanzo inga Abba sannan zan tabbatar dagaske nake son auranki, "Nasan bakya son kiyi aure yanzu sai kin kammala karatu ina sonki zanyi duk abunda kika ce "sai dai ina son ki sani ko ince zan ro'ki alfarma akan dan Allah Karki bari wani ya canza miki ra'ayi a kaina plz "ibti sonda nake miki yayi yawa idan na rasaki ban tunanin zan iya jura, "plz ki ri'ke min alkawari Magana ta Fara cikin dashewan murya irin na wacce tayi kuka tace bazan taba yaudaranka ba, "domin Nima Ina Sonka. Kabir jin tace Tana sonshi abunda bai tabaji ta fad'a mishi ba, "ido ya lumshe cikin jin dad'i. Taci gaba da fad'in Nasan bakowa bane zai iya hakuri da abunda nace ba, nasai na Gama karatu inyi aure ba, na tabbata kana sona Sosai tunda har zaka iyamin wannan uzurin kum..... Sai kuma tayi shuru Kabir yace inaji kuma me?? Tace ina jin tsoro Kar Abba yace bai yarda ba. Murmushi yayi tare da fad'in karki damu, "amma ibti Indai kina sona dagaske inaga komai Abba ya yanke zakiyi na'am dashi, koda kuwa yace wannan satin zamuyi aure "bai kamata inga damuwa a tare dake ba, "karki manta Ina sonki kuma na fad'a miki tun Farko aure baya hana karatu. Tace hakane aure baya hana karatu, "amma ni bana son in had'a Abu biyu aure da karatu nafi son in kammala karatun sai inyi auren Ajiyan zuciya ya sauke tare da fad'in babu damuwa, ina sonki zanyi hakuri da duk abunda kika ce,"Zanzo jibi insha Allah inga Abba Tace Allah ya kaimu Ya amsa da Ameen tare dayi mata sallama, akan sai sunyi magana anjima NAJEEB ne zaune akan gadon dake bedroom d'inshi, daka shi sai boxer babu riga a jikinsa, hannunshi ri'ke da kwalban alcohol yana sha, "turo kofar d'akin akayi wata yarinya ce ta shigo kallo d'aya mutum zai Mata ya gane balarabiya ce domin irin dressing din dake jikinta, jallabiya ne brown a jikinta sai k'aramin gyalen jallabiya din. Nufan Najeeb tayi ta rungumeshi tana fad'in inata kira bakai picking ba. Dan janyota yayi, Ido ya kura mata lokaci d'aya kuma ya sakar mata murmushin da yake k'ara mishi kyau, tare daja mata hanci "da sauri ta lumshe ido, "ganin haka Najeeb ya hura mata iska a fuska Da sauri ta bud'e ido tare da sakar mishi murmushi tana fad'in I miss you Najeeb rabona dakai tun a Dubai wajan wata 10 fa kenan. "yanzu an kusa shekara A hankali yace miye Abun mita ko korafi? Bayan kina tare dani yanzu? Tace ina fad'a maka ne saboda na dade ban ganka ba, kuma Nayi kewarka Sosai da Sosai Janyota yayi jikinshi tare da matseta Sosai, lokaci d'aya ya fara taba nononta da suke a mi'ke kuma a cike manya manya,"matsa mata su yake tare da murzawa babu abunda take sai lumshe ido tana sauke nishi sama sama, tare da kashe ido tana k'ara matse shi jikinta Shiko Najeeb Sosai yake taba mata nonon domin yana matukar sonshi fiye da komai, musamman ya samu irin wanda yake so, manya gasu a tsaye, shi bako yaushe yake son yin sex ba, Indai zai samu nono ya taba yana wasa dashi, toh burinshi ya cika, wani zubin yakan biyema matan da yake hulda dasu ne dan yasan ya taso musu da sha'awa sai kawai ya biya musu bukata. Dan sakinta yayi domin yaji k'aran wayarta dake ajiye akan gadon d'akin, kallon wayar yayi yaga an rubuta my love Wani irin tureta yayi tare da tashi tsaye cikin bacin rai yace tashi kibar min gida Tace Najeeb maiya faru? Yace nace kibar min gida, and karki k'ara nuna kin sanni a rayuwarki, I hate cheaters. Shuru tayi tana kallonshi cikin mamaki lokaci d'aya ta tuna da kodan Sunan da yaga ana kiranta da shine yasa yake ce mata cheater? Yes tabbas saboda shine "wani irin murmushi ta saki tare da fad'in Najeeb karka manta "am not your wife or your girlfriend am hare just to have fun me and you, "so miye Abun damuwa a ciki? Kodai kana sona ne? Tare da nufanshi Tana k'okarin tabashi. Wani irin tsawa ya daka mata Wanda yasa gaba d'aya ta rud'e tare dayin baya da sauri danta tsorata Sosai dashi Yace bana auranki, kuma bana sonki, so just leave from here tun Kafin in fitar dake dakai na Cikin tsoro da yana yin daya sauya lokaci d'aya tace Najeeb "plz am so sorry plz, I don't mean to hurt you, wlh Najeeb ina Sonka da yawa nasan ba lallai bane dama kaika soni ba, sannan wannan kiran daka ga anyi min is my Mum let call her kaji. Danna wayar tayi tare dayin dialing number din sai gashi mace ta d'auka Kallon Najeeb tayi alaman kaji koh? Bana miji bane. Najeeb sauke ajiyan zuciya yayi, domin a duniya ya tsana yaudara baya son yaga abunda yake Nema yana tare da wata, shi koda baya son Abun Indai nashi ne Toh baya son wani ya taba sai dai inya Bari Bayan ta gama wayan ta nufeshi tana fad'in am sorry Najeeb, ina Sonka Sosai Dan janyeta yayi jikinshi tare da bar mata bedroom din alaman har yanzu yana fushi da ita Ido ta bishi dashi tana murmushi,lallai Ina son Najeeb, inda zai aureni da nafi kowa Sa'a, ji yanda ya nuna kishi a kaina, ido ta lumshe cikin jin dad'i. Kabir yazo garin Kano, kuma a yau yace zaiga Abba domin suyi magana Abba da kanshi yakai Zarah kaduna, domin an fara lecture, amma ita ibtisam ya hanata zuwa, taci kuka harta gode Allah Yace aure take so kuma shi zatayi, "har mum saida ta kirashi amma yace tayi hakuri, domin ibtisam ta bashi mamaki, bai taba sanin tana kula wani ba saida ummi ta nuna mishi wayar daya bata ,"duk da Mama ta sani shima ya kamata ace ya Sani, "in saurayi zai dinga yima yarinya hidima haka ba tare da yaga iyayenta ba, ko ince ya turo magabatanshi ba, ya dinga bata Abu Tana ansa ai dole iyaye suji tsoro, "kuma a haka Tana gabanmu Idan taje jami'a saiya kuma? Mum dai taita bashi hakuri akan yabarta ta wuce skul domin lecture yana wuceta Abba yace sai yaga yaron da take tare dashi, daka nan sai ya yanke hukunci akan abunda ya dace Granny kam Murna takeyi sai faman zuga Abba take akan Ayi ma ibtisam aure yafi,. Saboda takaici ibtisam ko kula Granny batayi. Yau da daddare wajan karfe 8:30 saiga kabir shida wani Kanin mahaifinshi Sun hallara a gidansu ibtisam An saukesu a falon ba'ki, inda Abba da wani Abokin shi suka tarbesu, domin ganin irin shigarsu Kabir din ya nuna ma Abba y'an gidan mutunci ne "wani abunda ya k'ara burge Abba da kabir din gaba d'aya ya'ki zama akan kujera a k'asa ya zauna, Abba yace tashi kahau kujera mana KABIR yace a'ah Abba nan ya isa Kawun Kabir addu'a ya fara sannan ya fara fad'in nine k'anin mahaifin Kabir, kwanaki ya Sanar dani Akwai yarinyar daya gani yana so, kuma yana son muje muga iyayenta. Toh a lokacin nace mishi zanyi tafiya Amma inna dawo zanje insha Allah, bayan na dawo ban zauna ba, sai shekaran jiya nace ya kamata dai inzo, sai ga kiranshi akan ance in turo Abokin Abba yace Allah sarki, dama abunda yasa muka bu'kaci ya turo saboda mu tabbatar dagaske yake ko wasa, domin mudai yarinya ta isa aure kuma auren za muyi mata Kawun Kabir yace madallah, Abu yayi dai dai kenan ,domin muma abunda muke fama kenan, domin mutuncin mutum saida iyali Abokin Abba yace hakane, kam gaskiya Nan dai sukai magana, inda Abba Shima yayi magana akan aure Zaima y'arsa. Inda kawun Kabir yayi magana akan su a shirye suke Abba yace Toh Alhmdlh, nan dai suka k'ara gabatar da junansu. Kabir yace Abba Ina neman alfarma. Abba yace name? Yace Abba Ina neman alfarma abar ibtisam ta tafi makaranta Abba yayi shuru can yace kabiru zata makaranta amma a d'akinta domin nidai ba'a gabana ba Jin haka yasa kabir yin shuru domin yasan tunda yace haka, bai kamata ya k'ara cewa komai ba, domin ba Abokin musunshi bane, ko kuma yana fad'a shima yana fad'a ba, "amma yaso abar ibtisam ta tafi makaranta Nan dai suka tattauna inda sukai sallama akan zasu dawo bada dad'ewa ba Koda kabir suka tafi, yana zuwa Gida ya kira ibtisam d'inshi Bayan ta d'auka yace ibti yanzu na dawo gida daka wajan Abba. Tace Sannunku da dawowa Ya amsa da yauwa, sannan yayi shuru na wani lokaci, "Kafin ya fara magana ibti Abba ya'ki yarda akan maganan makarantar ki, yace sai dai kiyi a d'akin ki. Itbisam hawaye ta farayi domin tasan tunda Abba yace haka, ko zata mutu bazai canza magana ba, shikenan yanzu zatai aure tare da karatu abunda batai taba tunani ba, gashi zai faru da ita yanzu. Kabir yace ibti kiyi hakuri, sannan Ina son ki sani koda anyi auran ba gari d'aya zamu zauna ba, saboda karatun ki karki damu insha Allah auran bazai kawo miki matsala ba a cikin karatun naki ba Ibtisam tasan bata da wani mafita yanzu Illa ta amince da auran kaman yanda Abbanta yace, yama zaman mata dole tunda ko taso ko bata soba, dole auren Abba zai Mata tunda ya furta bata da wani option Kabir ya katse mata tunani da fad'in ibti just trust me, komai zai tafi normal, bazaki samu wata matsala a karatun kiba I promise insha Allah Tace Allah yasa hakan shine alkhairi cikin muryan kuka Kabir ya amsa da Ameen cikin jin dad'i, dan yasan tunda tace haka ta amince kenan" dan haka dole cikin satin nan ya turo a Gama magana, domin yana son inya turo a barta ta Fara skul Kafin Ayi auren duk da ba wani lokaci Mai tsawo yake son akai bikin ba, abunda zai kawo tsaiko danma bai k'arasa ginin da yakeyi ba, amma yanzu dole yaba Abun muhimmanci Ayi a gama ginin domin yasa ibtisam a ciki Yace ibti yanzu sai in turo ayi komai saboda in nemi izinin ki koma makaranta koh? Tace eh da sauri Kabir murmushi yayi domin ya Lura da yanda take mutuwar son tayi karatu Sosai. Kabir ya turo an kawo kud'in gaisuwa dana sadaki, duk da Abba baiso amsan kud'in sadakin ba saboda yace shi yafi son a bada ranan daurin aure, "da yake harda Dad cikin masu amsan kud'in shine ya amsa dubu d'ari na sadaki, inda aka tsaida wata biyar na auran ibti da kabir Inda iyayen Kabir suka nemi alfarma a barta ta tafi makaranta. Dad yace babu damuwa, ai tunda an amshi sadaki, shaidu Kawai muke jira yanzu. Abba dai baice komai ba, Bayan iyayen Kabir Sun tafi Dad yace dama ba tafi skul ba? Abba yace eh Dad yace akan wani dalili? Kuma Zarah bata fad'amin ba Nan Abba ya bashi Labarin abunda ya faru. Dad yace Allah ya kyauta, yanzu dai saita tafi gobe, "koda yake dakai na zan kaita goben sai in wuce Nima Tashi Dad yayi yana fad'in Bari inyi musu sallama Kafin in tafi inje in huta..... Read and leave it, dnt share to anyone *IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Dad shiga yayi inda ya samu su ummi da Granny a falo suna fira Dad yace Sannunku da hira? Ummi tace yauwa, "tare da tashi tana fad'in bari in d'auko abinci Dad yace A'ah ki barshi saida naci abinci Kafin nazo nan Ummi tace kai waina ne, kasan abun marmari ne. Dad yace a'ah Alhmdlh a koshe nake, gobe dai Zanzo da safe inyi breakfast a nan. Ummi tace Allah ya kaimu ya nuna mana goben raida lafiya Duka suka amsa da Ameen Dad kallon Granny yayi tare da fad'in mama mun yanke lokacin bikin wata biyar Granny gud'a ta saki tare da fad'in Alhmdlh, kai Allah na godema, "amma sai naga kaman an jashi da nisa Ina laifin wata d'aya ko biyu Dad yace kabir din bai kammala ginin shiba, so yake ya kammala sai yasa aka kaishi har wata biyar din, "amma ai kaman yau ne Granny tace hakane kam, Allah dai ya kaimu rai da lafiya Abba yace ina ibtisam din? Ummi tashi tayi ta kira ibtisam Ibtisam fitowa tayi sanye da hijab a jikinta, "gaida Dad tayi tare da zama a k'asa kusa da ummi Dad yace mamana Ashe baki tafi makaranta ba? Bata bashi amsa ba, sai k'asa da tayi da kanta hawaye na son zubar mata Dad yaci gaba da fad'in gobe ki shirya kayanki Zanzo wajan karfe goma sai in kaiki makarantar Kinji Wani irin dad'i ibtisam taji har cikin ranta,zata skul gobe. Dad ya k'ara kiran sunanta da ibtisam D'ago kai tayi tare da fad'in na'am Dad yace yau mun amsa kud'in sadakin ki gasu Naira dubu d'ari, "bazan baki ba yanzu sai ranan da aka d'aura aure zan mi'ka miki a hannunki domin naki ne So abunda yana dakyau koda Kinje skul kisan an bada ke, shaidu kawai ake jira su shaida, dan haka saiki kame kanki banda rawan kai, kin San haramun ne neman aure akan aure, sannan mun tsaida lokacin bikin ki nan da wata biyar "Ina fatan kin gane? Tace eh Dad yace Allah yayi miki albarka, "saiki shirya gobe mu tafi da wuri "tashi kije ki Fara shiri. Tashi tayi jiki a sanyaye tayi d'aki, koda ta shiga zama tayi akan gadon d'akin ta rasa mai takeji, dad'i ne ko ba'kin ciki. Na farko Tana murna zata skul gobe na biyu kuma maganan aurenta Wanda ta rasa gane mai takeji, murna ne ko haushi, ita dai tasan danso Tana ma kabir, kuma shine zabinta ko tace shine burinta, dan tana mishi son so, wanda bazata iya misalta irinshi ba, "Lokaci d'aya tayi murmushi wanda tasan dole tayi hakuri ta saki jiki Koba komai auran kabir dinne zai bata daman ci gaba da karatu. Bayan tafiyar ibtisam d'aki Abba ya kalli Dad "yace Aini banso ka amsa musu zata Fara zuwa makaranta naso sai an d'aura auren ta Fara a d'akinta, amma ba'a gidana ba. Dad yace a'ah ba'a haka, akan wani dalili zaka hanata yin karatu Bayan yana da muhimmanci? Aini tun Farko ban San ka hanata ba, Aida nazo da kaina na kaita makarantar, ilimin mace yana da matukar muhimmanci a wannan lokacin K... Granny tace nifa wannan karatun ba sonshi nake ba, amma tunda zatai aure ai hankali kwance,ni dama burina tayi auren tabar gidan, yarinya duk tabi ta tsufe a gida Dad yace mama kwata kwata kwaya nawa suke yaran? Granny tace ai dole kace haka, tunda kai dan boko ne. Tashi Dad yayi yana fad'in Bari inje in huta sai gobe inna shigo, "tare da mi'ka ma Abba kud'in sadaki dana gaisuwa. Abba yace a'a ka ri'ke a wajanka kawai Dad yace OK tare dayi masu ummi da Granny saida safe, ya fita shida Abba domin ya rakashi Ibtisam na kwance saiga granny ta shigo yana fad'in Amarya wajan kabiru bakya laifi Tsaki ibtisam tayi domin haushin Granny takeji yanzu sai take ganin itace ta zuga Dad ya hanata zuwa skul, domin sanda yace bazata k'ara zuwa ba, taita zugashi akan tayi aure, "gashi dad ya biye mata Granny tace kinma uwarki tsaki bani ba, y'ar banza Zama Granny tayi kusa da ita Tana cin goranta gurus gurus, "tsaki ibtisam taja tare da fad'in nima kin isheni da wannan k'aran gaskiya. Gwara ki tashi ki fita sai kije in kin gamaci ki dawo, dan ban son k'ara da hayaniya ko kad'an, ki barni inji da abunda ke damuna Granny taja tsaki tare daci gaba dacin goranta Tana gurus gurus, tace aurene dai babu fashi, gwara ma ki Fara shiri Malama Ibtisam tashi tayi tabar d'akin Tana fad'in Wlh gwara ki mutu kowa ya huta da wannan jaraban naki, mata sai naci, dasa ido, kinbi kin ishi kowa Granny tace gidan d'ana nake dai ba gidan wata ko wani ba, in kinyi zuciya kice yau a d'aura miki aure keda kabirun ki tare, mara kunya, inma aljani ne Kema ya aureki, in aka d'aura auren sai muga karshen taurin kai mara hankali, yara babu abunda suka tsana sai aure, sunnan ma'aiki, "koni da nake tsohuwa inda zan samu dai dai ni, mai tsafta ai tuni zamuyi aure, in mutu da aurena, yafi min. Ibtisam tana falo tana jiyo Granny, duk abunda take fad'i tunda da karfi take maganan dan ibtisam din taji, ibtisam tace aike daban ni daban, mata duk tabi ta addabemu tsaki taja tare da fad'in gwara ma in tafi skul din in huta da wannan matar ABU ZARIA FEMALE HOSTEL Zarah ce kwance ita d'aya tana danna wayarta cikin kwanciyan hankali, daka gani chatting take abunta... Nocking d'in da taji ana mata shine yasa ta d'aga Kai tare da k'okarin yin magana, "tace Waye? Mune aka bata amsa a takaice Tashi tayi ta bud'e kofar wasu mata ne su biyu suka shigo cikin d'akin sunsha wando Sun d'ame, kannan nasu yasha kitson attachment, "kallo d'aya zaka musu ka gane daka party suke ko kuma club domin irin dressing d'insu ya isa ya gamsar dakai Zama sukayi suna fad'in washh wlh mun gaji. D'aya daka cikin matan ta kalli Zarah Mai suna Aisha, tace Kedai kin fiso kullum ki zauna ke d'aya, kiyi ta karatu ko kuma danna waya Dayar ta cafe Mai suna hauwa, tace Wlh kuwa, tana bani mamaki, "sai kace ba y'ar jami'a ba Zarah tace uhm, Danni y'ar jami'a ce sai inyi ta yawace yawace anyhow Aisha tace toh miye Abun yawace yawace a nan, "Muma da kika gammu bacewa mukai kiyi iskanci ba ko wani abuba, dan naga ke daka ganinki y'ar masu kud'i ce, ko Kayan provision d'inki ya isa ya tabbatar mana da hakan, "kawai dai irin zuwa club dinnan Ayi rawa Ayi raha, shine inaga zaifi miki zaman nan ke d'aya tunda cousin d'inki har yanzu bata zoba Hauwa ta cabe da fad'in Wlh kuwa, Kinga zaman kadaici babu dad'i Zarah tace ni y'ar gidan club Rufamin asiri Hauwa tace ke bafa wani abu akeba, kawai ana zuwane Ayi rawa, in bakya ra'ayi kuma ki zauna kisha drinks Kala Kala alcohol, gadai Sunan shima in bakya sha, saiki zauna kiyi ta kallon masu rawa ko sha, "sannan zaki samu samari classic guys, zaki k'ara sanin Mai duniya ke ciki.. . Dan shuru tayi lokaci d'aya kuma taja tsaki tare da fad'in Zarah nasan kin San mai akeyi a club, so stop pretending, Nasan yaran masu kud'i ai Kunfi zuwa club Sosai Zarah dariya tayi, ita Koba komai fira dasu hauwa da Aisha na sata nishad'i, duk da sukan yi k'okarin in zasu fita yawansu suce tazo suje, sai ta'ki domin tana jin tsoro. Wayar hauwa ce tayi k'ara, d'auka tayi tana fad'in hello my baby Ban San mai yace mata ba,"naji tana fad'in kana wani hotel ne yanzu? Shima dai ban San amsan daya bata ba "naji tana fad'in ok, but bazan samu zuwa ba, amma zan turo maka wata a madadi na, saura kuma ka Mata cin kaca yanda ka saba... Dariya ta saki Sosai, tare da fad'in Bari in tura maka hotunan Mata Kala biyu saika zaba wacce zan tura maka, "Tana fad'in haka ta kashe wayar Aisha tace Waye ne? .hauwa tace wani saurayi nane Dan majalisan jaha, Wai yana zaria, shine yake son inje "ni kuma Wlh bazan iyaba d'azu ancini, yanzu kuma inna je zanji jiki domin wlh in zaici mace kacha yake sawa ya daure hannunta Dariya Aisha ta saki tare da fad'in kai haba? "amma nawa yake biya? Hauwa tace dubu d'ari ko dubu hamsin yanda dai kikai Sa'a, shidai daka dubu d'ari zuwa k'asa yake badawa Aisha tace plz Turani wlh nayi broke banda kud'i. Hauwa tace OK tashi ki shirya, bari kawai in tura mishi Hotanki sai kije Aisha tace tsaya in tura miki wani wanda nonona suka firfito Nasan inya gani zai amince inzo Dariya hauwa ta saki tare da fad'in turomin da sauri in tura mai, tun Kafin ya k'ara kira Aisha tura mata tayi ta whatsapp tare da fad'in na tura miki Hauwa tace wow, Kinga yanda nononki sukai fresh a wannan hotan kuwa? Gaskiya yayi babu k'arya my Aisha baby, yaushe zaki ban insha? Dariya Aisha ta saki tare da fad'in kefa iskancinki yawa gareshi hauwa, nidai tura mai inje aci Aban kud'in Hauwa tace na tura mai gashi ya gani yana typing.... "Bari inji mai zaice Tace yauwa yace kinyi inyi sauri in turoki ... Sai kuma ta saki dariya tare da fad'in kinji shegen Wai daka ji zakiyi ruwa, domin yanda yaga wannan nonon naki kaman fresh tomatoes Dariya Aisha ta saki tare da fad'in Niko kina da KY jelly? Hauwa tace Mai zaki dashi kuma? Aisha tace ban son iskanci in kina dashi kiban, baki ji abunda yake fad'i ba?wai daka ji zanyi ruwa, "kar inje yaji babu ruwan da yake bukata Sosai, Kinga inna shafa KY jelly zai d'auka duk ruwana ne ke zuba haka KY JELLY..... Ana shafashi a gaban mace, musamman matan da suke a bushe basa fitar da ruwa, toh saiki siya ki dinga sawa a gabanki, zaki ganshi da yauki kaman maniyi, haka Abun yake, ana sai dashi a Islamic chemist ko kuma a irin shagon da ake siyar dasu turaren fesawa, na huta da irin maganin Mata, toh ana samu a irin shagon, "koda ma kina ruwa zaki iya amfani dashi, danki k'ara, sannan bashi da matsala Abun, a asibiti ma suna amfani dashi. Hauwa tashi tayi ta d'auko mata tana fad'in gashi bashi da yawa, kuma karki manta Kina dawowa zaki bani 20k shine kaso na AISHA tace baki da damuwa an gama, zan baki, Aini kin taimake ni, Niko dubu d'ari yaban na more yanda banda kud'i, "tashi tayi ta Fara tube kaya a gabansu ko kunya babu. Ita kam Zarah idonta nakan wayarta Tana chatting, domin taji wannan firan yafi karfinta ba irin Nata bane, ita har mamaki suke bata, yanda suke firan zasu a cisu babu ko kunya a gaban kowa. "lallai Manzon Allah yayi gaskiya, duk macen data taba cikin shege bata da kunya, ko wacce take zina, gaba d'aya ana d'ibe mata kunyanta, basa jin kunyar kowa.... Katse mata tunani hauwa tayi da fad'in Aisha Wlh nononki yana girma fah Sosai, "kodai kinyi sex babu condom ne ciki ya shiga? Ke Rufamin asiri, nasa implant, inna kwaso ciki Aina bani Dariya hauwa ta saki Aisha kam kaya ta canza tasa jallabiya, da k'aramin gyalen jallabiya din, ta feshe jikinta da turare, "sannan ta kalli Zarah tace Zarah sai gobe na tafi kwanan gida Zaran tace Allah ya kaimu. Kallon hauwa tayi tace muje ki rakani mana Hauwa tace kai nifa na gaji Wlh, kije kawai na tura miki number d'inshi ta whtsapp da address din inda yake, "shima na tura mishi number d'inki, in kika kirashi zai d'auka, "domin baya d'aukan ko wace number sai anyi Sa'a, sai yasa na tura mishi naki Aisha tace shegu mutane sun zabesu, sun daina d'aukan wayarsu, amma mu za'a d'auki namu tunda suna cinmu Dariya suka saki Aisha ta fita Tana fad'in sai gobe Read and leave it, dnt share to anyone *IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Bayan fitan Aisha, "Hauwa ta kalli Zarah tace miss danna waya, ya kamata kizo muje club wata rana wallahi Zarah dariya kawai tayi, Amma cikin ranta tace Allah ya kyauta, ya kuma shirya,"ita Zarah mamaki suke bata, yanda basa boye ma kowa su y'an bariki ne, iyayensu sun turosu karatu amma bashi suke ba, kwata kwata yau sati biyu data sansu amma ta gane irin halinsu. KANO NIGERIA washe gari da safe, tunda ibtisam ta tashi tayi sallah asuba, ta kasa komawa bacci, domin d'aukin zata skul yau, "Tana zaune sai k'ara gyara kayanta take Granny dake kwance taja tsaki tare da fad'in "ni Dallah kashe min wuta in samu In kwanta Ibtisam tace "da kwanciyan kike da wuya? Kunji min mata, ita da bata kwanciya saida wuta, sai anyi dakyar take kwana ba wuta shine take wani fad'in in kashe wuta Granny tace kyaji dashi, nidai kashe min wuta in kwanta Ibtisam tace oho dai, yanzu dai Gari zai Waye, haske zai fito, sai muga ta tsiya ai Granny tace aikin banza, ni zanyi Wlh wannan bokon da zaki baso nake ba, ko kad'an wlh, gaba d'aya kinbi kin fitsare ai Indai kika tafi wannan bokon Nasan nan gaba fito na fito zaki da mutane Ibtisam tace Sosai kuwa, kaman kin San abunda ke raina kenan "inna kammala karatu zan kaiki a rufeki a wani waje yanda bazaki dinga ganin kowa ba, ko fita bazakiyi ba, "hatta wannan goran da kike ci cikin dare ki dameni shima zaki daina ci Granny ta tsuke baki tare da fad'in aikin banza aikin hofi, "Dan uban mutum basai ya kasheni ba, karshen boko Ibtisam dariya ta saki sannan tace"in lokaci yayi ai zaki mutu,"saurin Mai kikeyi Tsaki Granny taja tare da k'ara janyo blanket ta rufe jikinta Bayan gari Ya gama wayewa wajan karfe 10 saiga Dad yazo gidansu ibtisam Sanda ibtisam taji sallaman Abba, ba k'aramin dad'i taji ba Sosai. Da yake Dad zaizo sai yasa Abba bai fita kasuwa ba, ya tsaya jiran Dan uwan nasa, "gaisawa sukayi da Dad da Abba, "Abba yace ai yanzu nake tunanin in kiraka Dad yace bacci ne ya mamaye ni, naso in wuce tun 8, gashi yanzu 11 ya kusa, "Ina mama? Kafin Abba ya bashi amsa, "saiga Granny ta fito tana fad'in gani ai yanzu na jiyo muryanka, har kazo? Yace eh mama ina kwana? An tashi lafiya? Granny ta amsa da lafiya kalau, tare da fad'in "ga abinci can an ajiye maka, tun d'azu Yace Aikam yunwa ma nakeji babu abunda naci. Ummi ce ta fito tana fad'in wai ai abincin ma yayi sanyi, ina shirin d'aura na rana Dariya dad yayi tare da fad'in haka zanci mu kama hanya, "Wai ina ibtisam dinne ma? Ummi tace tana ciki Granny tace ja'ira gaba d'aya ta hanani bacci jiya, sai shirya kaya take cikin dare kaman wata aljana Dariya Dad yayi ya fara cin abinci Granny d'aki ta koma inda taga ibtisam tana k'okarin saka hijab, "granny ta tabe baki tare da fad'in ai saiki fito Ibtisam tace ko baki ceba dama zan fito Granny tace ke yanzu har wani murna kike zaki jami'a koh? Ibtisam tace Sosai kuwa Uhm Granny tace, tare da fad'in yanzu saiki tafi ki barni ni d'aya? Ibtisam tace Sosai kuwa"keda kike son inyi aure miye Abun damuwa a ciki dan Naje skul, tunda bakya son ganina a gidan? Granny tace haba takwarata ai aure daban, nasan in aurene zanyi kewarki Sosai, kuma zansa MA raina aure kikayi, "amma in karatu ne Kinga shida banbanci ai "kuma karki manta aure dai shine mutuncin y'a mace Ibtisam tace toh yanzu Mai kike nufi? Granny tace babu komai, nidai Wlh bason wannan karatun nake ba kum.... Ibtisam tace ya isa haka, yanzu naji zance Wlh Granny ki daina min irin haka, bafa naso, kowa na karatu duk cikin jikokin ki amma nice kad'ai kika sama ido. Granny tace Suwa suke karatun? Ibtisam taja tsaki tare da fad'in Zarah bata karatu? Koshi NAJEEB baiyi karatu ba, ko Ahmad baya makaranta? Granny tace kinma uwarki tsaki bani ba, shi miskili aiya gama tun tuni, baki ga illar da karatun Yaja mishi ba? Sai rashin Kunya babu abunda ya iya, sai raina mutane. Sannan ita Zarah AI kin girmeta, yanzu AI abun kunya ne, mu Hausa Fulani ace kanwa ta Fara aure yaya batayi ba, ai sai Ayi dakai. Sannan Ahamd Dan k'aramin yaron ne za'a mishi aure? Tunda a garin mahaukata muke ba. Ibtisam tace oho dai, kwata kwata shekara d'aya naba Zarah, "sannan ni Wlh ba Abun kunya bane dan wacce na girma ta rigani aure ba, tab lallai ma Granny, Toh kunyar Mai zanji, Bayan nasan aure lokaci ne? Granny ta cabe da fad'in ina ko zakiji tunda baki Santa ba, ni Wlh kina bani tsoro. Ibtisam tace ke kika ga wannan, shifa aure lokaci ne, "amma ku Hausa Fulani saiku dinga ganin kaman mutum ne baya son yi, Yooo koda ina son inyi auren ai ban isa inyi ba sai lokaci yayi, "amma duk kubi ku damu mutum ya'ki aure ya'ki kaza "wlh ku cire al'ada ku Kama addini. Granny tace uwarki muka Kama Inba addini ba? Ibtisam tace al'ada mana, wacce kuka maidashi kaman addini Granny tsaki taja tare da fad'in na fiki sanin aure lokaci ne, "amma da niya ba, tunda in baka da niyan aure taya lokacin zai zo? Ibtisam tace nifa Kinga Granny ban son surutu, kawai ki tafi ki barni. Granny tace oho dai, aure dai nan da wata biyar, zamu Kai mutum Dan ubansa ko baya so, dole ya zauna, "sai muga boko ai Tsaki ibtisam taja tare da fita ta nufi falo tabar Granny a nan, tana fad'in "Aiko mutuwa za kiyi sai anyi wannan bikin yarinya kaman Mai iska Koda ibtisam ta fito falo gaida Dad tayi cikin girmamawa. Dad amsawa yayi tare da fad'in ina fatan kin shirya mu kama hanya koh? Tace eh na shirya Yace toh d'auko kayanki kikai Mota driver yasa miki a booth muzo mu wuce Tashi tayi ta koma d'aki inda ta iske Granny itama na k'okarin fitowa sukaci karo Granny tace au fadar dani zakiyi? Ibtisam tace sorry ban ganki bane Granny tace miye soro? Ibtisam tace kiyi hakuri nake nufi Granny tace yau naga tsiya, kefa tunda zaki tafi wannan makarantar kike nuna mana isa isa, kike ganin kin isa damu, wuyanki yayi kauri Ibtisam ta Lura da Granny fushi takeyi dan zata skul ta barta, dan haka dariya kawai tayi ta wuce, ciki Granny tayi gaba tana mita Ibtisam d'auko kayanta tayi ta fita dashi taba driver yasa mata a booth Granny na zaune a falo tana ta galla mata harara,"ibtisam kam dariya takeyi k'asa k'asa. Abba ya kira sunanta da mamana Tace na'am Abba Yace toh Ina son ki sani, kin San yanzu dake da matar aure banbanci kad'an ne? "kin San mai yasa nace haka? Ita matar aure an d'aura aure mutane sun shaida, dama shi aure shaidu yake bukata Idan aka bada sadaki, sai shaidu kuma Toh ke mun amsa sadakin ki, saura shaidu kawai su shaida, ina son ki sani mun amsa kud'in sadakin ki domin munba Kabir ke, kuma munyi bincike dan gidan mutunci ne, ina son kiji tsoran Allah koda Kinje makaranta karki kula kowa, sannan ki kame kanki, karki manta inmu bama ganinki Allah yana kallonki shida ya halicceki , "sannan ba tsoranmu muke so kiji ba, face kiji tsoran Allah daya halicceki Sannan shi mutunci madara ne, idan kika kama kanki babu wani mutumin banza dazai zo miki, amma idan kika banzatar da kanki toh ko wani irin mutum zaizo gareki, "sai kiji ana fad'in tana da farin jini wanda ba haka Abun yake ba, yawan samari ga d'iya mace ba alkairi bane "bazan tsaya miki dogon magana ba koh bayani ba, Nasan kina da ilimin addini, abunda zan fad'a miki a matsayina na mahaifinki shine kiji tsoran Allah a duk inda kike, Allah yayi miki albarka Ibtisam wani irin hawaye ne ya zubo mata, tare da amsawa da Ameen Ummi tace toh Allah ya taimaka abbanki ya Gama cewa komai, sai dai in k'ara da komai kike bukata, bamu ce ki tambayi kowa ba, ki kiramu zamu baki, koda kuwa wanda zaki aura karki tambaye shi, domin har yanzu nauyinki na kanku, tunda kina gabanmu, "Allah ya bada Sa'a, yayi miki albarka Ibtisam ta amsa da Ameen Dad yace Toh Bari mu kama hanya,tare da tashi Abba kudi yaba ibtisam dubu ishirin tare da fad'in gashi ki ri'ke wannan, ya kamata ki bud'e account Tace Nagode Abba, tare da fad'in zan bud'e insha Allah "Zarah Nada account in za'a min sa'ko sai inyi amfani da nata Abba yace hakam yayi Granny tace Allah ya kiyaye hanya, Tana fad'in haka tayi ciki Tana y'ar share kwalla"yau ibtisam zata karatu ta barta ita d'aya bata da abokiyar hira, " Granny kaf jikokinta babu wanda take so kaman ibtisam sai kuma miskili duk tafi son su. Su Abba da ummi har waje suka rasa Dad, inda Abba yake fad'in wannan makarantar dai mama bata sonshi Dariya Dad yayi yace kasan ita mama bazata gane muhimmancin ilimi ba, gani take duk Wanda yayi ko zaije Tana mishi kallon d'an iska, kuma ba haka Abun yake ba, duk da akwai Mara sa ji, Aiba duka aka taru aka zama d'aya ba Abba yace hakane, Amma yaran dai sai a hankali, kasan muke kasuwa, muna ganin yara y'an makaranta Wanda suke zuwa siyan kaya, in kaji irin firansu babu kamun kai, kai Abun dai sai Addu'a, Allah dai ya shirya mana zuri'a Dad ya amsa da Ameen Ibtisam da dad suka shiga mota, ibtisam ita da Dad duka baya suka zauna "Da gaba zata shiga Dad yace ta dawo inda yake, dole ta koma ta zauna dashi a baya, suka Kama hanyar zaria *ABU ZARIA* Bayan sun isa cikin makarantar, Dad kiran Zarah yayi a waya tare da fad'a mata ta fito waje yana kusa da hostel d'insu . Tace OK Dad amma baka fad'a min zaka zoba? Gani nan zuwa. My Dad kayi min surprise visit, Tana fad'in haka ta kashe wayan Dad bayan ta kashe wayan kallon ibtisam yayi tare da fad'in dama bata san zaki zoba yau? Tace eh bamuyi waya ba Dad yace sai yasa take mamakin zuwa na Zarah ce ta fito, cikin jallabiya tare da yafa gyalen jallabiyan akanta, bud'e kofar motar yayi ganin ibtisam yasa ta saki ihu tare da janyota ta fito daka motar "rungumeta tayi tana fad'in wayyo yau ina cikin farin ciki. Dad shima fitowa yayi, yana fad'in shine tun Farko baki fad'amin an hanata zuwa skul ba? Zarah tace Dad wlh kwata kwata na manta, kuma nasan inda na fad'a maka daka sa Abba ya barta,"and abunda yasa ma ban damu in fad'a maka ba, ta fad'amin yanda sukayi da kabir sai yasa. Dad yace Toh shikenan, gata na Kawo ta, sai a d'age da karatu banda wasa, musamman ke ibtisam da aka wuceki wajan sati biyu da wani abu yanzu, saiki dage da karatu Sosai Ibtisam tace insha Allah zan dage sosai Dad yace Toh Allah yayi muku albarka Su duka suka amsa da Ameen Dad ya kalli Zarah yace Mai kike bukata Zanzo in wuce, Tace Dad inada kayan abinci,kasan da yawa na siya mana, tunda mu biyu ne, sai kuma Abba ya hana ibtisam zuwa, so yanzu tunda ya yarda wlh nafi kowa murna "ni yanzu Dad kud'i kawai zaka bamu Dad yayi murmushi tare da bud'e Mota ya bud'e wani k'aramin akwati ya d'auko kud'i ya mi'ka ma zarah da ibtisam yace ko wacce ga 100k sai ku dage da karatu banda wasa, sannan banda bin kawayen banza Ibtisam tace mun gode Zarah tace insha Allah Dad zamu dage Yace toh Bari mu kama hanya Driver ya ciro ma ibtisam kayanta daka cikin akwati, "Zarah ta tayata d'auka sukai cikin d'akinsu inda hauwa ke kwance ke bacci Ibtisam kallon d'akin tayi gado ne guda hud'u, sama da k'asa, d'akin ba wani girma gareshi ba, sai kayan sawansu dake akwati, dana abincinsu sai su gas Mai had'e da cylinder. Gadon ibtisam dana Zarah sama da k'asa, ibtisam tace ita saman take so, tare da fad'in kar indau k'asa Zarah ki fadomin akai Zarah ta kwashe da dariya tare da fad'in sai kace wata giwa Dariyan Zarah ne ya tashi hauwa dake faman baccin gajiya Hauwa tace Zarah kinyi Bakuwa ne? Zarah tace itace cousin d'ina da nake fad'a muku, gashi yau tazo skul Hauwa tace eyya sannu da zuwa, ibtisam koh? Ibtisam tace eh haka Sunan yake Hauwa tayi dariya tare da kallon ibtisam sama da k'asa, lallai wannan Tana dakyau zatai kasuwa, but sai dai na ganta da hijab, Allah yasa dai ba y'ar saka hijab bace Ibtisam cire hijab d'inta tayi tana fad'in Wlh na gaji Sosai Idon hauwa na kanta, ba komai take tunani ba, sai inta had'a ibtisam dana miji zata samu kud'i Hauwa tayi caraf tace ai Wlh ana zafi ma, gwara ki cire kisha iska ga gajiya duka .ibtisam tayi murmushi tare da fad'in Wlh kuwa yau naga garin kaman za'ayi rana, "koda yake naga is lyk kaman ke baki fita ba, tunda naga yanzu kika tashi daka bacci. Hauwa tace Aifa kam, yanzu na farka Bud'e kofar akayi aka shigo dan basu rufe ba. Aisha ce ta shigo hannunta ri'ke da y'ar jakarta, fad'awa tayi kusa da hauwa tana fad'in Washhhhh Na gaji Wlh "tare da kallon hauwa tace ke kin had'ani da jarabban mutumi gashi ya daure min hannu da kaca, babu daman in tureshi, gashi shegen hariji, Kinga irin cin da yayi min kuwa? "amma wlh ke y'ar iska ce hauwa da baki fad'amin ba, cikin dare yayi wajan sau hud'u ko biyar zance ma? ni nama manta wlh saboda tsabaragen Wahala, gashi cin hauka yake ma mutum yana wani buga maka banana cikin hq kaman ana buga guduma akan k'arfe Hauwa dariya ta saki tare da fad'in sai yasa naki zuwa ai,. Aisha tace Aida kin fad'amin irin cin da yake ma mace Aida banje ba wlh, duk da ina neman kud'i gashi wai shegen dubu hamsin Yaban duk wannan cin da yayi min Hauwa tace toh Ina laifi kin samu 50k Kinga saiki saka ruwan dumi ki gasa wajan Dariya Aisha tayi tace uhm ai naga rayuwa wlh, na ciyu iya ciyuwa wlh, Amma yanzu tunda na samu kud'in babu laifi Kinga anjima in Naje club na samu na drinks Dariya suka saki, hauwa tace nima kya siya min, "yauwa Ina kaso na? Dubu ishirin din? Tsaki Aisha taja tare da fad'in kin manta duba d'ari ne, "bude jakarta tayi ta kirgo dubu biyu ta mi'ka ma hauwa tana fad'in gashi Hauwa ta amsa Tana fad'in raba mugu da makami ibada ne Aisha tace au nice muguwar? Hauwa tace a'ah Indo Aisha kallon ibtisam take da take ta faman kallonsu tana mamaki, tace wannan black beauty dinfa? Hauwa tace itace cousin din Zarah yau tazo.. Aisha tace eyya ibtisam koh? Hauwa tace eh ita Aisha ta kalli ibtisam tace sannu ibtisam kice yau kika shigo skul din? Ibtisam tace yauwa, "eh wlh yau na shigo Aisha tace naji ai course d'aya muke karanta, medicine department dinmu d'aya, karfe 4 muna da lecture saiki shirya, domin shegen lecturer dinnan baya wasa, inya rigaki shiga kin bani, domin wlh ko zaki mutu baki shiga, gashi shegen shi babu ruwanshi da mata, balle mukai kanmu ko nono ya taba. Hauwa dariya tayi tace Tab, sai yasa naga bakya wasa da course d'inshi, duk inda kika je indai zai shigo sai inga kin dawo.. Aisha tace ba dole ba, in dawo ba, "nifa duk iskanci na, ina son in fita da First Class,in ban samu ba sai ince second class. Ibtisam da Zarah kam jinsu suke, ita Zarah firan nasu baya bata mamaki danta saba, jin Wanda yafi wannan ma Ita kam ibtisam mamaki take, yanda suke ta sakan zanje, lallai dole maza suce macen da take jami'a idonta ya bud'e, Allah dai ya kyauta, danna wayarta tayi karama taga 3:30 tashi tayi ta d'auko akwatinta ta bud'e ta d'auko wata jallabiya milk colour, da gyalenshi domin ta shirya dan tana fashin sallah Zarah tace Mai zaki ci? Ibtisam tace na koshi saida muka biya muka ci abinci Kafin muka karaso Zarah tace au na manta Ashe da Dad kika zo, nake wani tambayar Mai zaki ci, dama Nasan Dad dole ya siya muku abinci Hauwa tace OH dama Dad d'inki ya Kawo ta? Shine baki kirani IN gaidashi ba? Zarah tace naga kina bacci ai shi yasa Karfe hudu saura Aisha da ibtisam suka nufi lecture inda suka tarar lecturer din bai shigo ba, hakan yasa ibtisam sauke ajiyan zuciya,. Karfe hudu dai dai sai gashi ya shigo din, saurayi nema, ba wani babba ba, ita ibtisam tasha ko zata ga babban mutun irin wanda ya manyanta sai taga matashi, wanda bai wuce sa'an Kabir d'inta ba Lecture ya farayi musu, ibtisam gaba d'aya hankalinta nakan abunda yake musu, wannan ne shigarta na farko class, gashi kuma an wuceta, shi yasa gaba d'aya ta maida hankalinta wajan Dr jibril, domin sauraran abunda yake musu Lokaci d'aya yace zai basu text yanzu kuma 20mrk Ibtisam ido ta zaro tare da furta na shiga uku cikin ranta, yanzu mai Zan rubuta? Idonshi ya sauka a kanta kaman zaiyi magana kuma saiya basar Ibtisam kam gaba d'aya tsoro ya hanata komai, gashi ance baya wasa, dan haka kawai ta tashi ta fita tabar class din domin tasan kota zauna ta rubuta babu abunda zata ci, toh maima zata rubuta ita da yau ta Fara attending lecture Ido Dr jibril ya bita dashi......... Read and leave it, dnt share to anyone *IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Koda ibtisam ta fita zama tayi wajan wata bishiya, ta kifa kanta akan giwowinta, ba komai take ba sai takaici yanzu zatai asaran har 20mark, "wani irin tsaki taja Mai sauti, tare da fad'in na shiga uku Shiko Dr jibril, ganin yanda ta fita da sauri Abun ya bashi mamaki, "lokaci d'aya kuma ya d'aga kafad'a alaman I don't care, ya basu text din tare da cewa 5mnt kawai ya basu Nan suka fara sauri, Kafin time ya cika, domin yana da wani hali, idan time din daya baku ya cika, indai yace kuyi submitting yaga wani yana rubutu to bazai amshi nashi ba, "irin lecturer dinnan ne masu shegen tsanani da ka'ida, sannan basa wasa. Lokaci na cika yace time off Duka suka tsaya Koda Dr jibril ya fito a inda ibtisam take zaune a nan ya ganta kai a kife, ".wucewa yayi ba tare daya kulata ba Aisha ce ta fito tana fad'in ibtisam ya zaki fita? 20mrk fah. Ibtisam tace in ban fita ba, mai zan rubuta? " karki manta fah yau na fara attending lecture maina Sani dazan rubuta? Aisha tace ai bazaki rasa abunda zaki rubuta ba, wlh Nasan ko 5 zakici, amma ki tashi ki fita, "baki ga yanda yake miki kallon mamaki ba da yaga Kin fita ba. Ibtisam tace uhm, ni yanzu Ina son ki taimaka ki koyamin abunda akayi baya Aisha tace bari in had'aki da wani, yaron kuru ne akwai brain, saiya taimaka miki, domin ni bako wani lecture nake shiga ba Ibtisam tace OK, tare da tashi Tafiya sukayi inda suka koma class din da sukai lecture da yawa sun fita, wajan wani guy Aisha ta tsaya tare da kiran sunanshi da salis Ya d'ago yana fad'in Aisha manya, ya akayi? Tace lafiya Wlh, ga kawata yau ta Fara zuwa lecture, kasan tayi missing abubuwa, shine take son ka taimaka mata Salis yayi dariya tare da fad'in Aiku manya ne, Aisha, ko baku shiga lecture ba zaku wuce Aisha tace uhm wani ko bamu shiga lecture ba, kana ganin Indai wannan Dr jibril din zaizo dolen mutum yayi attending ko yaci ubansa Dariya salis yayi,tare Da kallon ibtisam yace ya Sunan dalibar tawa? Murmushi ibtisam tayi tare da fad'in Ibtisam Yace wow Sunan larabawa, nice name,"Toh amma naga sanda akace za'ayi text kin fita, kuma banga kin dawo kinyi ba Ibtisam tace uhm toh mai zan rubuta inna zauna? Salis yace AI bakya rasa abun rubutawa ba, da baki fita ba, "amma tunda ya faru yanzu dai zamu fara saiki dage Sosai Tace insha Allah Aisha tace ni zan koma, na gaji ga yunwa, inkun Gama saimu had'e Ibtisam tace Wlh bazan gane hanya bafa. "koda yake ga salis zai rakoni Aisha tace waya fad'a miki maza na shiga hostel din mata? Ibtisam tace toh fah, wlh ban sani ba, ashe ba'a shiga Aisha tace eh, amma mata na shiga hostel d'in maza Ibtisam tace Kai tare da zaro ido, alaman mamaki, lallai duk macen data shiga na maza ta bani.... Aisha ta Katse ma ibtisam tunani da fad'in bani number d'inki, in kun gama saiki kirani. Ibtisam tace OK, tare da fad'a ma Aysha number d'inta Bayan Aisha tasa number din, ta kira ibtisam tare da fad'in sai kiyi saving Ibtisam tace OK Tafiya Aisha tayi inda salis ya fara koya Mata abubuwa, kuma babu laifi tana ganewa, ba yanda tayi tunani bane, irin zai bata wahala ba Sun d'auki wajan Awa d'aya da rabi Kafin salis yace sai gobe kuma Ibtisam tana ta mishi godiya, tare da amsan number d'inshi tayi saving, sannan yace muje in rakaki, in kin kusa zuwa saiki kira Aisha Tare suka fito har kusa da hostel d'insu sannan ta kira Aisha ta fito suka shiga ciki *AMERICA* Najeeb ne cikin shiri yasa farin kayanshi na Pilot daka gani fita zaiyi, zuwa airport Wannan balarabiyar ce ta fito itama cikin shiri, tare da rungumo Najeeb, Tana fad'in "Najeeb you always look handsome Murmushi Najeeb yayi tare da rungumota jikinsa, shima ya manna mata wani hot kiss "sannan yace Najwa, "mazan dake k'asar ku babu wanda yayi miki? Tana manne a jikinsa tace Babu, "ni Kai d'aya nake gani Najeeb, "inda zaka aureni da nafi ko wace mace Sa'a a rayuwa Kallonta yayi cikin idonta," Sannan ya sakar mata murmushi, lallai inda na shirya aure ko ince inda inada ra'ayin aure dana auri Najwa, domin tana d'aya daka cikin matan da nake so, musamman yanda take bashi kulawa Sosai, tare da gamsar dashi, duk sanda suka had'u, duk da wannan shine haduwarsu ta biyu Hura mishi iska tayi a kunne tare da fad'in, why are you stare at me like that? Murmushi yayi tare da kissing d'inta a baki, "Sun d'auki lokaci suna haka, tun suna tsaye har Najwa tayi k'asa, domin bazata iya ri'ke kafafunta ba. Ganin tana son tayi nisa, alaman ta Fara tafiya yasa Najeeb sakinta tare da fad'in "let me go baby Dukan wasa takai Mai alaman ya zakai min haka. Kamoshi tayi sannan ta tashi tsaye tana k'ara gyara rigan jikinta, "idon Najeeb na kanta, lokaci d'aya yasa hannunshi akan nononta tare da janyota ya matseta ta baya, hannunshi nakan nononta, yana shafa mata su. Ita kam sai faman lumshe ido take, Tana wani sauke numfashi kaman wanda aka sa mata banana. Najeeb ya d'auki lokaci a haka shida ita, Kafin ya saketa tare da fad'in let go, "yayi gaba abunsa Binshi tayi a baya, har cikin motarshi da yake zaune mazaunin driver, "itama bud'e gaban tayi kusa dashi ta shiga, inda ya tada motar suka nufi airport. Kai tsaye Najeeb ciki ya shiga, "sai dai ita Najwa baza'a barta ba, coz ba pilot bace, zama tayi tana jiran ace passenger su Fara shiga Baifi 30mnt da zuwansu ba, aka fara shiga, "shi dama Najeeb ya dad'e da shiga, yana wajan tuk'i, shida wani pilot din wanda Najeeb yake kira da Moh, sunanshi muhammad, "suna shiri Sosai da Najeeb. Bayan an gama shiga, jirgi ya fara tafiya, inda yayi tafiya Sosai cikin airport din, Kafin ya juyo da d'aga sama Bai tsaya ko inaba sai k'asar Dubai Kai tsaye mutane suka fara Fita, "Najeeb shida Moh suna ciki, basu fita ba, "Najeeb ya kalli Moh yace wai yaushe ka dawo ne daka Paris? Moh yace tun last week Ina nan AI. Najeeb yace ok I thought kana can Moh yace a'a na jima da dawowa America ,"Moh tashi yayi yana fad'in Bari Kaga tunda nazo Dubai yau, dole inje in shiga inyi yawo Najeeb murmushi yayi tare da tashi shima suka fita tare, "inda ya tadda Najwa na jiransa. Tana ganinsa ta nufeshi tare dayin hugging d'inshi, lokaci d'aya kuma ta sakeshi tare da bashi peck kiss a goshi, "tana fad'in shall we go? Yace yeah of course let go Tana k'okarin ta manne Mai a jiki, yaja baya tare da cewa Nop bana son irin haka. Dole ta hakura ta bishi suka fita haka "shikam Moh dariya yayi tare da fad'in Najeeb kana abunda kake so *KANO NIGERIA* Granny ce zaune tana ta faman fiffita domin an d'auke wuta, gashi ana zafi garin, bini bini tayi tsaki Ummi ta shigo d'akin Tana fad'in lafiya mama? Tun ina kitchen nake jiyo tsakin ki. Granny tace Wlh zafi nakeji, yanzu inda takwarata Tana nan da batai min fiffita ba, kun tashi kun turata har wani gari karatu, saboda ku baku damai fad'a muku "yanzu yanda duniya ta lalace yaro na gabanka yaka iya dashi balle baya gabanka Ummi tace mama insha Allah babu abunda zai faru, ki dinga musu kyakyawan zato Granny ta tsuke baki tare da fad'in aikin kenan, Hmmm Allah dai ya kyauta, in banda iskanci da fitsarewa babu abunda yara ke koya a jami'a, ki duba miskili kiga yanda ya canza, muna fad'a yana fad'a "wani lokacin ma kaman zai bugemu yake ji,"gaba d'aya kun canza ma yara tunani da wannan shegen bokon, wanda nidai banga wani amfaninsa ba wlh, sai dai illarshi da nake gani Shima kabirun da shegen iyayi, ya turo iyayenshi yana cewa a barta taje boko, Allah yasa ta samu wani ya kwace mishi ita, "ni gaba d'aya ya fara fitar min a rai, tunda yace ibtisam taje jami'a ya yarda Ummi tace Mama kiyi hakuri, karki manta wacece takwarar ki, inaga kaman kin fini ma samin halinta, Kinga bai kamata ki dinga damuwa ba. Granny tace dole In damu mana, mun bama yara tarbiya dai dai gwargwado, "amma kun turasu inda za'a bata su, "waiku abunda miskili yakeyi duk bai isheku ishara bako? Hmmm shikenan ai, tunda hakan kuke ganin yafi muku, sai kuje kuyi tayi. Ummi dai shuru tayi, danta Lura da Granny tunda ibtisam tabar gidan, ta tafi skul kullum tana neman hanyar rigima Fita Ummi tayi tabar mata d'akin Ganin ta fita yasa Granny sakin tsaki tana fad'in, aikin banza aikin hofi, ko uban Mai bokon zai musu oho, gashi shima munafuki kabirun yasa ankai biki har wani wata biyar dan iskanci,"in ginin ne bai Gama ba sai a d'aura auren inya gama ta tare *A B U ZARIA FEMALE HOSTEL* ibtisam ne ita da Zarah a d'aki, ibtisam tana ta faman karatu domin so take duk abunda tai missing taga ta iya, idan salis Ya koya Mata inta dawo taita bita, "kuma babu laifi tana saurin gane Abu, "yau da karfe 3 suna da lecture din Dr jibril tunda ya shigo bai k'ara zuwa ba sai yau, "dan haka ibtisam take ta karatu Dan ance mata in bai bata text ba, zai iya bada assignment, ko yayi tambaya wanda ya amsa ya bashi kyautar mark. Zarah dake faman zuba indomie a tukunya, tace Wai ya naga gaba d'aya kin dage ne haka? Ibtisam tace ba dole ba. K'aran wayar ibtisam yasa ta d'auka domin ganin Sunan kabir Bayan ta d'auka yace hello my ibti Tace Barka da wannan lokacin Yace yauwa my ibti, ya skul din? Tace Alhmdlh, sai dai karatu akwai wuya Sosai Dariya yayi tare da fad'in dama hakane sai an dage Sosai Tace eh hakane, gashi inata fama da karatu,. Yace toh a dage sannan banda kula maza, ban son inga ana kula kowa Tayi dariya tare da fad'in bana kula kowa, dama wa zan kula bayan Kai? Zarah dake kusa tace kidai fad'i gaskiya Kabir yace Zarah ce? Ibtisam tace eh, wai cewa take Indai fad'i gaskiya, Bayan shi nake fad'a Maka Kabir yayi murmushi tare da fad'in kice Ina gaidata. Ibtisam tace zan fad'a mata insha Allah Dan shuru yayi sannan yace next week Zan shigo in ganki, Nayi missing dinki Sosai, gashi bakya whatsapp da naga pic dinki Tace eh Wlh Yace zan tura miki kud'i Kisai waya, ko in tawo miki dashi Ibtisam tace waya kuma? "ka manta saboda shi aka hanani zuwa skul Kabir yayi dariya tare da fad'in ban manta ba, my ibti, Aiko da abunda yasa aka miki haka saboda ban turo bane, yanzu kuma an San dani, Kinga komai na baki babu damuwa, Abba bazai damu ba Tace uhm nidai gaskiya abar maganan wayar nan Yace OK zan tambayi Abba da kaina tunda bakya so Tace a'a ba haka bane, wlh tsoro nake ji Yace karki damu babu abunda zai faru Kinji my ibti send me ur account number Tace bani da account Murmushi yayi tare da fad'in y'ar jami'a guda, matar barrister Kabir, mrs KABIR ace bata da account? Tace uhm toh wa nake dashi da zai dinga bani kud'i, balle har in bud'e account? Kabir yace ni mana ur husband Uhm kawai tace cikin jin kunya, "yanzu taga gaba d'aya tunda kabir ya kawo kud'in sadaki ya canza, yana fira da ita irin firan da baya Mata da, "duk Da bai taba mata maganan banza ba, yanzu Abu kad'an daka ya kira magananshi shine ki ri'ke min amana, karki bari wani ya kwace minke tunda tazo jami'a ..... Katse mata tunani yayi da fad'in ya kamata ki bud'e account, in Zanzo zan Kawo miki wayar Tace toh Yace Bari in barki take care, but inaso ki kular min da kanki Sosai, and ki ri'ke min kanki banda bin bad friend Tace insha Allah tare da kashe wayar tana tunani... Toh mai KABIR yake nufi? Ko shima yasan irin abunda matan jami'a keyi ne? Toh amma Aiba duka aka zama d'aya ba, lallai dole rayuwar jami'a taba wasu tsoro, dan zaman da tayi dasu Aisha da hauwa, ta gano irin wayewar dake kansu, lallai sai yasa da yawa iyaye ke tsoran tura y'ay'ansu jami'a, sai suce gwara suyi a d'akinsu, wato gidan mijinsu Zarah ta Katse ibtisam da fad'in ga indomie d'in Amsa ibtisam tayi ta Fara ci Bud'e kofar akayi Hauwa ce ta shigo d'akin Tana fad'in Kai Wlh na gaji, "kallon su ibtisam tayi tace Aisha bata dawo ba? Zarah tace eh bata shigo ba Hauwa tace amma Aisha ko yar iska shine tace min Tana nan tun dazu h.... Shigowan Aisha yasa hauwa yin shuru, tare da fad'in kika cemin kina nan tun d'azu Aisha tace ke saboda kiyi sauri ne yasa nace haka Hauwa tace miye Toh kike nema na? Aisha tace ke zan had'aki da wani ne Keda wata"kin San yau inada lecture din Dr jibril sai yasa ba zani ba Hauwa tace shine sai kin had'ani da wata, mata biyu yake ci lokaci d'aya? AISHA tace a'ah, lesbians za kuyi keda wacce Zan had'aku, idan kukayi a gabansa shi abunda yake so kenan, shikenan saiya biya ku, kuma da dollar yake biya Ihu hauwa ta saki tare da fad'in amma wannan ko shege wato shi yaga mace da mace nacin juna shine bukatar shi? Kai ana bura uba a duniya Dariya Aisha ta saki tace Wlh kuwa, Kedai bari, gashi tsoho mutuwa yau ko gobe Hauwa tace Hmmm tsohon banza, mudai Indai za'a bamu kud'in komai za muyi, yaushe zamu tafi? Aisha tace yanzu mana, ita yarinyar nake jira yazo, saiku tafi Ibtisam gaba d'aya mamaki suke bata, lallai duniya ta lalace, dole aji tsoran matan jami'a., jiba yanda suke magana babu ko kunya, kuma zunubi zasu aikata wato Bayan bin maza harda lesbians sukeyi? "gaba d'aya ibtisam sai taji Sun Fara bata tsoro....... Read and leave it, dnt share to anyone *IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Hauwa ta kalli Aisha tace nifa kin San ba iya wannan lesbians din nayi ba, kar inje in kwafsa Aisha tace tsaya in baki ki kalla, "d'auko wayarta tayi ta kunna Mata video tare da bata, "baka jin k'aran komai saina nishi sama sama tare da shhhhh sai kuma dariya Jin k'aran yana ma ibtisam wani iri yasa ta tashi da sauri tabar d'akin, "ganin haka itama Zarah ta mi'ke ta bita waje. Ganin Sun fita hauwa tace karmu lalata y'ay'an mutane fah. Aisha tace ai irinsu haka suke, farkon zuwansu waje suyi ta Abu kaman na Allah, Bari kiga nan gaba, zaki sha mamakin su, Idan suka saki jiki, yanzu duk na munafunci ne, kowa da kike gani dan iskan kanshi ne, sai dai na wani yafi na wani, sannan mu namu ne ya fito, akan masuyi a boye fah, ai gwara mu Hauwa tace kai gwara masuyi a boye fah, "Allah zai iya shiryar dasu, muma muna fatan shiriya Dariya suka saki, "hauwa taci gaba da kallon video din Tana fad'in Kai Wlh wannan Abun ko wahala, gaba d'aya baya burgeni Aisha tace Kedai kawai kiyi dan kud'i malama Hauwa tace amma wannan mutumin da zaki had'amu ko d'an iska, ace shi so yake yaita kallo.... Kofar da aka bud'e ne yasa suka d'aga Kai, wata yarinya ce ta shigo cikin d'akin tasha riga da wando gaba d'aya dressing d'inta y'ar musulmai bazata iyayi ba, amma abun mamaki sai naji suna kiranta da Zainab Zee,. Hauwa tace shegiya zee, Dama tare zamu? Aisha tace eh tare zaku,. Zee kai hannunta tayi kan nonon Hauwa Tana fad'in Bari in fara tabawa tun daka nan. Hauwa tace Wlh ke y'ar iska ce, nifa ban wani iyaba sai yasa nake kallon video Zee tace toh Abu Mai sauk'i, Bari muyi a nan, Kafin muje can. Aisha tace a ina? Kunga ku tashi ku tafi tun Kafin ya kirani,kuje can kuyi a gabansa Tashi sukayi suka fita su Duka harda Aisha data rakasu Bayan ibtisam ta fita gaba d'aya gefen hostel d'in ta Bari, inda ta zauna akan wani bishiya, "lallai rayuwar jami'a Abun tsoro ne, dole kabir yaita mata kashedi sai yanzu take Lura da abunda yasa yake mata kashedi har take mamaki take ganin ya canza ba kaman daba, Ashe da gaskiyan shi. Gaba d'aya ibtisam taji bata son zama dasu hauwa da Aisha cikin d'aki d'aya, ajiyan zuciya ta sauke tare da fad'in lallai yanzu wannan abunda muke gani wai sunan muna cikin hostel ne, "in muka fita waje kuma fah? Tab gwara nan dinma zaifi gaskiya Tana nan zaune wayarta tayi k'ara d'auka tayi taga ummi ce, "sawa tayi a kunne tare da fad'in Ummi Ina wuni Ummi ta amsa da lafiya kalau ibtisam ya karatu? Tace Alhmdlh Ummi, "Ina Granny da Abba? Ummi tace Abbanki yana kasuwa, "Granny kuma gaba d'aya ta addabi mutane akan kin tafi karatu, "kullum mita daka an zauna taita fad'a an Turaki karatu. Ibtisam tayi dariya tare da fad'in kai Granny ko rigima, "Tana kusa ne ki bata wayar mu gaisa? Ummi tace bari inkai mata wayar "koda ummi ta shiga d'akin Granny bacci taga tanayi, dan haka ummi tace ma ibtisam tana bacci sai dai inta tashi sa gaisa din Ibtisam tace toh ummi, tare da fad'in Ummi dama ina son inyi miki magana Ummi tace name? Ina jinki Ibtisam tace ummi yanzu Ina matukar bukatar babban waya, saboda duba internet in an bamu assignments in duba a ciki, "ummi tace hakane zanyi ma Abbanki magana. Ibtisam tace ummi Kabir yace zai kawo min waya, shine nace mishi a'a amma ya dage Wai sai Yaban, harya nuna rashin jin dad'inshi akan nace a'a. Ummi tace karki damu bari abbanki ya dawo, zan Mai magana, "sannan shi KABIR in banda abunshi ina shi ina k'ara siyan miki wata waya, mutumin da yake hidiman aure ga gini, wanda ya baki ai Tana nan, zanyi magana da Abbanki in yaso saiya baki wannan, amma bai kamata yasai miki wata ba Ibtisam tace toh ummi, saina jiki Ummi tace toh, tare da fad'in ina zarah? Ibtisam tace Tana d'aki, ni na fito waje insha iska ne Ummi tace ok sai anjima tare da kashe wayan Zarah ce ta k'araso inda take tare da fad'in Ashe nan kika zo, kika makale, inata nemanki Ibtisam tace eh nan nazo. Zarah zama tayi kusa da ibtisam tare da fad'in kai Wlh yau garin babu dad'i wani iri nake ji Ibtisam tace ko baki da lafiya ne? Zarah tace lafiya na kalau, kawai dai ina jin kaina wani iri ne yau, "gashi inada lecture 4 Ibtisam tace Kinga Muma muna dashi 3 ga time ya kusa Ibtisam tace Zarah wlh ni yanzu tsoran su Aisha nakeji Dariya Zarah tayi tare da fad'in tsoran Me kuma? Ibtisam tace naga iskancinsu yayi yawa, nifa a duniya Ina tsoran abunda zai taba mun budurcina na, burina in kaishi gidan miji, saboda in samu y'anci da kuma girmama wa a wajan miji,"amma su Kinga har fad'a suke suna bin maza ga bin mata Kai Abun nasu yayi yawa, sai yanzu nake gane abunda Granny ke fad'i ashe gaskiya ne "tace anama matan jami'a kallon y'an iska Zarah tace Hmmm Abun dai sai a hankali, sai dai muce Allah ya shirya, amma abunsu Hauwa sai addu'a ,"su gaba d'aya basa jin kunyan fad'a wajan kowa cewa suna iskanci, wlh duk alaman karshen duniya ne, an maida zina kaman ado Ibtisam tace hakane wlh, alaman karshen duniya ne, dama ance zaka ga mutum na zina akan titi, toh gashi nan muna gani, wanda sai yanzu na Lura da abunda ake nufi da akace za'a ga mutane suna zina akan titi Mai imani ne zaice su matsa gefe, kin San yanda na Lura? Zarah tace a'a Ibtisam tace bawai ganin mutum zakayi akan titi a kwance suna cin junansu ba, a'a, irin abubuwan da ake nufi shine, zaki ga mace tayi zina bata jin kunyan fad'a tayi, sannan kiga mata a jere a titi suna jiran abokanan shashancin su, dan suyi zina dasu, toh kinga wannan shine ake cewa zaki ga mutane na zina akan titi, wlh duniya ta gama lalacewa, "Allah dai kawai yasa mu dace, ya tsare mana imaninmu Zarah ta amsa da Allahumma Ameen, "tare da fad'in duniya kenan, kai Allah ya kyauta. Ibtisam tashi tayi tana fad'in bari kiga inje in shirya time ya kusa,na shiga lecture Zarah tace nima bari inje in shirya domin 4 za muyi saimu fita gaba d'aya Tashi sukayi suka nufi d'akin, babu kowa a ciki suka shiga suka shirya, ibtisam wata doguwar riga tasa sannan ta yafa wani Gyale medium a saman kanta, duk da babu makeup a fuskanta tayi kyau Sosai, "ita kam Zarah jallabiya tasa suka fita Bayan Zarah ta d'aukesu a hoto Rufe kofar d'akin sukayi da key tunda dukansu Suna da key Kai tsaye inda su ibtisam za suyi lecture suka nufa, inda suka iske salis a ciki Ibtisam tace salis kai kullum saika riga kowa zuwa? Yace Wlh gwara in riga kowa, kin San Dr jibril baya wasa fah, yanzu sai ya fadar da mutum Ibtisam dariya tayi tare da fad'in Allah ya kyauta Salis Ya amsa da Ameen "tare da kallon Zarah yace Kai ibtisam amma wannan sister d'inki ce koh? Ibtisam tace eh Yace haba kaman tayi yawa wlh Zarah tace amma na fita kyau koh? Salis yace kai Anya kuwa? Gaskiya bazan iya zaba ba, dan dukanku ba baya ba Duka dariya sukayi, suna cikin fira mutane nata shigowa domin baifi 10mnt su Fara lecture ba Time na cika dai dai saiga Dr jibril ya shigo ciki, yana shigowa saiga Aisha, tsayawa tayi tana kallonshi domin tasan bazai barta ba. Baiko kulata ba balle ya Mata magana, ganin haka yasa ta juya dan tasan ko zata mutu bazai Bari ta shiga ba, tsaki taja tare da fad'in gashi Nayi late dama ni naje aka dan Sosa min In samu kud'in Dr jibril Fara lecture yayi inda ya nuna Zarah tare da fad'in stand up Tashi tayi tana kallonshi, sannan ya kalli ibtisam itama yace ta tashi Itama mak'ewa tayi Idonshi nakan Zarah yace yau na taba ganinki a nan, sai yau kika fara zuwa or what? Zarah tace a'ah sir, ni Ina karantar low ne, kawai na zauna ne Kafin time din lecture d'ina yayi 4. Kai ya d'aga alaman ok, "kallon ibtisam yayi wacce itama shi take kallo, "yace and you Kema Mai kikeyi a nan? Tace ina lecture ne, "yace you mean kina department dinnan ne na medicine? Tace eh cikin sanyin murya. Ok yace tare da fad'in su zauna Bayan ya kammala lecture yace ma ibtisam ta sameshi a office d'inshi yana son ganinta, "yau kwata kwata 30mnt yayi ya fita domin an kusa kiran sallah la'asar Ibtisam bayan ya fita ta kalli zarah dake zaune tana danna wayarta, tace plz muje ki rakani inji mai zaice min. Zarah tace wa ?lallai kije ke d'aya, nifa yanzu sallah zanje inyi daka nan inje lecture, "Nasan shima yanzu ko Kinje saikin jirashi ya dawo daka masallaci Salis dake bayansu yace ibtisam, idan Kinje ki rokeshi ya baki text din da bakiyi ba, domin 20mrk ba wasa bane Ibtisam tace kana ganin zai yarda inna rok'eshi? Salis yace Am not sure zai yarda, but try May be ya yarda, tunda mutum ne kuma yasan Allah Zarah tashi tayi tana fad'in bari inje inyi sallah, in tafi lecture Koda ibtisam ta fita itama taga Aisha ita da wasu mata a zaune suna ta surutu, kuma duka firan akan in sunje club ne ga yanda zata kaya,"ibtisam tace suko kunya basaji, "club din da babu abunda ake sai iskanci da shaye shayen giya Aisha ce ta katse mata tunani da fad'in ibtisam har kun fito? Ibtisam ta saki murmushi tare da fad'in eh yanzu muka fito, "naga kinzo kin koma. Aisha tace Aiko na shigo korana zaiyi wlh, baida mutunci ko kad'an Sauran matan da Aisha take fira dasu suka zuba ma ibtisam ido, "wata Mai suna kubra tasha attachment brown da wando an matse tace wannan fah? Ban taba ganinta ba sai yau Aisha tace d'akinmu d'aya sannan course d'aya muke karanta Kubra tace OK, amma shine bakwa zuwa club tare Aisha ta kalli ibtisam tace Kinji abunda take cewa, wai bama zuwa club tare Ibtisam murmushi kawai tayi, "amma cikin ranta tace Allah ya rabani da zuwa club, kuma ina muku fatan shiriya, ku tuba ku daina... Kubra ce ta katse ma ibtisam tunani da fad'in ibtisam koh? Ibtisam tace eh Kubra tace Sunan yamin dad'i, Sunan larabawa Ibtisam murmushi tayi tare da fad'in ngd Kallon AISHA ibtisam tayi tace plz zaki rakani wajan Dr jibril. Aisha tace ni? Rufamin asiri Mai zakiyi a wajansa? Ibtisam tace yace yana son ganina Aisha tace toh fah, Allah yasa dai lafiya, kodai shima d'an hannu ne, ya gani ya kyasa? Kubra ta saki dariya tare da fad'in uhm kibar lecturers dinnan, suna da iskanci, "amma Dr jibril ban tunanin zaiyi haka fah. Aisha tace ke ba'a shaidan mutum wlh, "yanzu mutum zai nuna Shina Allah ne anjima kiga ba haka bane, rayuwa kawai Ayi sha'ani kawai Kubra tace nikam ibtisam muje in rakaki, inje inji gulma komai zaice miki Ibtisam kam kunyar jerawa da kubra take, domin irin shigar dake jikinta, Wanda mutumin kirki dan musulmi bazaiyi ba, "amma babu yanda ta iya dole ta bita suje tare tunda tana neman dan rakiya, musamman da taji ana fad'in kodai dan hannu ne shima, "sai taji ta tsorata dan dama tasan ana cewa lecturer suna iskanci da student d'insu in ta'ki yarda sai su fadar da ita a course d'insu Har office din Dr jibril suka isa, da yake kubra tasan office din, nocking sukayi yace yes coming Bud'e kofar kubra tayi ta Fara shiga, ibtisam na bayanta kallo d'aya zaka mata ka gane jikinta yana d'ari d'ari Karatun al'qur'ani yake saurara Ganin Sun shigo yasa ya kashe karatun tare da kallon kubra yace lafiya? Tace sir cikin d'ari d'ari na rakota ne. Yace OK you can leave Fita kubra tayi da sauri Ibtisam kanta na k'asa idon Dr jibril na kanta ganin yanda ta tsorata ba tare da ance wani abuba, inda zaiyi ihu da karfi zata iya zabura A hankali yace you can sit Zama tayi akan kujeran daya nuna mata Yace ya sunanki? Tace Amina, but ana cemin ibtisam Yace OK Tare da fad'in mai yasa kika fita a lecture Rannan da zan bada text, ko mark dinne bakya so? Da sauri tace a'ah Yace so tell me why kika fita? Tace saboda ban San abunda zan rubuta ba, sai yasa na fita, ranan shine farkon shigana lecture Yace amma ai an dad'e ana lecture why baki Fara attending ba sai ranan? Tace akwai problem din da yasa ban fara attending da wuri ba, sai daka baya aka yarda inzo Yace which problem? Shuru tayi tana d'an nazari, can tace "sir is family issue Murmushi yayi tare da fad'in oh ok sorry for asking you So yanzu kinyi missing 20mrk kenan right? Ibtisam tace plz kayi hakuri ka bani inyi, tunda ranan na fara attending kuma kona rubuta I will fail, that is the reason da yasa naga gwara kar in rubuta din Idon Dr jibril na kanta yana kallon yanda take magana, ba kaman daba da take kaman a tsorace, "yanzu ta dan sake Yace OK zan baki text, but not now kizo gobe by 5pm sai in baki. Da sauri ta d'ago ta saki murmushin da yake k'ara Mata kyau, tare da fad'in "nagode sir Yace karki damu you can go Tashi tayi cikin murna ta fita.. Dr jibril da ido ya bita yana murmushi. Koda ibtisam ta fita taga kubra tsaye tana jiranta. Bayan ta fito kubra ta kura mata ido tun daka sama har k'asa Ibtisam tace lafiya irin wannan kallon? Kubra tace ina son insan koya miki wani abune, "Sai yasa nake kallonki inga Ina ya taba . Ibtisam tace auzubillah "wlh kinyi mishi sharri domin ba haka yake ba, kuma ko maganan banza baiyi min ba, "infact ma magana yayi min akan Mai yasa da yace zai bada text na fita? "shine na fad'a mishi dalili, har yace zai ban text din inyi, "ni Bama yanda nake tunanin ana fad'a akanshi Nayi ba, mutum ne mai sauk'in Kai a yanda na Lura raini ne kawai baya so, "sannan yana kama kanshi ne da shaidanun student masu kaima lecturer tallan kansu. Kubra tace uhm ibtisam kenan, daka had'uwa dashi yau yau har kin Fara bada shaida a kansa haka? Ibtisam tace ba haka bane, kubra Ina son ki gane wani abu, koda yanzu kika had'u da mutum indai kuka zauna kukai maganan minti biyar Zaki dan iya fahimtar Waye mutum da kuma irin abunda mutane ke fad'a akanshi Kubra tace toh ba girin girin badai, "Allah yasa Dai kar nan gaba inji kina tsine Mai, kina fad'in Ashe haka yake Ibtisam tace insha Allah bazaiyi abunda za'ace tir ba, domin koda Yana aikata wani mummunan Abu, yanayi a boye Toh Allah zai iya shiryashi tunda a boye yakeyi "amma wanda yakeyi a fili shikam sai dai ace Allah ya kyauta, mutum ya dinga Abu baya tsoran kowa, baki'i uban kowa ya gani ba, Kinga wannan yayi nisa baya fatan shiriya,"kuma shaidan duniya itace ta k'iyama daka ranan da mutum ya mutu za'a turo mala'iku suzo suji abunda mutane ke fad'a akan ka Idan mutane na fad'in oh an rage mugun iri, ka bani Inko aka samu ana yabanka ana fad'in mutumin kirki, koda kana aikata sabo a boye babu wanda ya Sani, sai Allah to Allah zai yafe ma mutum tunda wannan tsakanin Allah da bawa ne, kuma sirrin da Allah ya rufe babu Mai tona shi Kubra tace Allahu Akbar, "Ashe ibtisam din malama ce? Ibtisam tayi murmushi tare da fad'in daliba dai, muna koya ne Tafiya sukayi daka wajan inda suka nufi d'akin su ibtisam din, suka iske Aisha na zaune tana waya Ita dai ibtisam zama tayi tana jiran gobe tayi taje Dr jibril ya bata text din, d'auko littafi tayi ta Fara karatu Bayan Aisha ta gama wayar ta kalli kubra tace ya kuka kaya dashi? Kubra tace korana yayi da muka shiga Aisha tace ita d'aya kika bari? Maiya mata? Ibtisam dake karatu tace babu komai, tare da bata labarin abunda ya faru Aisha tace kodai yana miki wayau ne nan gaba ya fito da mayyatarshi, dan naga nashi Abun kaman da salo yakeyi Ibtisam tace Wai Mai yasa kuke mishi mummunan zato ne? Dan Allah ku daina Wlh babu kyau, tunda baice komai ba Kubar mishi mummunan zato, ku dinga kyautata zatonku akanshi plz Aisha tace lallai ibtisam ke yarinya ce baki San mai duniya ke ciki ba, kin ganni nan, "babu irin iskancin da ban sani ba, "sannan babu wani salo dana miji zai kawo in kasa gane inda ya dosa, "kuma Wlh zaki ce ni Aisha na fad'a miki, wata rana saiya fito miki da manufarshi Mutumin da baya wasa, baya sakar ma kowa, in bakayi text d'inshi ba, kokai Waye kayi missing kenan, 'amma ke har yace kije office d'inshi sannan ya yarda zai miki, uhm akwai wata a k'asa Dai Ibtisam cikin ranta tace Wai Mai yasa mutanan da suke aikata sabo suke ganin kaman kowa ma haka yake. Lallai maganan da malamin su ya taba fad'a musu gashi yau ta tabbatar, in mutum yana Abu sai yaga kaman kowa ma irinsa ne, sai yaga kaman kowa ma yana irin abunda yakeyi," mutumin kirki shine wanda yake ganin kowa kaman na kirki ne, na banza yana ganin kowa na banza ne. "Amma a fili sai tace nidai bayyi min Kama da mutumin banza ba Kubra tace bazaki gane ba, gaba muke miki tunani kuma zakice mun fad'a Tashi kubra tayi tana fad'in bari inje in dawo tare da kallon Aisha tana fad'in "anjima 8 akwai birthday din fatin d'akinmu ta fad'a miki kuwa? Aisha tace eh ta fad'amin Zanzo Kubra tace OK tare da kallon ibtisam tace Kema Ina inviting d'inki Tana fad'in haka ta fita Aisha ta kalli ibtisam tace ina fatan zaki je koh? Ibtisam tace Kai Anya kuwa Aisha tace a cikin skul ne ba wani waje ba Ibtisam tace OK tunda cikin skul ne Zanzo nida Zarah Aisha tace OK saimu je tare gaba d'aya Koda zarah ta dawo ibtisam tace su shirya zasu birthday din wata cikin skul din za'ayi Zarah tace ok, amma fah ni bana son shiga iri irin wannan Abun. Ibtisam tace nifa da Farko nace ba zani ba, saida akace a skul za'ayi Zarah tace ok. Ibtisam da zarah sun shirya duka cikin dogayen riga, ita Zarah doguwar rigan atamfa tasa, ita kam ibtisam jallabiya sunyi kyau Sosai duk da ba makeup sukayi ba, sai dai ita Zarah ta shafa powder Bayan sun gama shiri, suka zauna jiran AISHA Dan tare zasu, dan ita ibtisam ba sanin d'akinsu kubra din tayi ba. Aisha ce ta shigo cikin riga da wando, tare da fad'in ku muje, na tsaya amsan abune Fita sukayi, har bakin gate Aisha ta tsaida mota suka shiga Ibtisam tace kunce cikin makaranta? Aisha tace eh amma a cikin gidan wanda suka Kama d'akin waje za'ayi... Ibtisam bata k'ara cewa komai ba, har motar da suka shiga Aisha tace ta tsaya a nan. Fita sukayi Aisha ta biya kud'in suka shiga wani Gida inda d'akuna ne Kala Kala a kalla yakai 30 daka ganin dai gidan d'akin dalibai ne, "baka jin k'aran komai saina kid'a da ihun Mata ana rawa, ko wacce ta tsuke cikin shiga mara kyau Ibtisam da zarah kallon juna sukayi Samun waje sukayi suka zauna inda suke kallon irin rawan da sukeyi, gaba d'aya babu maza sai mata, ibtisam tana cikin wannan tunanin saiga maza sun Fara shigowa kaman ana turosu kuma duk dalibai ne mazan student Nan wajan ya k'ara kacamewa da ihu, inda maza da mata suka fara rawa cikin rashin kamun kai da fitsara Suna rawan a manne da jikin junansu, basa kojin kunya. Yayin da wasu ke zaune a gefe suna shan shisha wasu kuma suna shan codeine kuma duka student Abun dai babu kyan gani Zarah ta Katse ma ibtisam tunani tare da fad'in jiba birthday din babu ko tsari, wannan Aiba birthday bane, ni ko cake ban gani ba Ibtisam tace uhm, kawai dai sun had'a party suyi rawa, "ni tashi mu koma dan ban son kallon wannan iskancin wlh Zarah tace a'ah mu tsaya Kinga dare yayi saimu fita muda yawa, mu zauna a nan iya kacin mu kallo Ibtisam tace Allah ya kyauta Zarah ta amsa da Ameen Haka suka zauna suna ta kallo ashe anyi cake, an ajiye ne a ciki lokaci d'aya aka d'auko birthday girl ta yanka nan suka saki ihu ana tafi Su ibtisam na nan zaune saiga kubra tazo, tace zan kuka zauna? "kuzo kuyi rawa mana. Ibtisam tace a'a barmu kawai a nan Kubra tace haba miye haka? Duka fa nan student ne babu bare, plz ku tashi mana, janyo hannun ibtisam tayi wanda dole yasa ta tashi sannan ta janyo zarah itama, tare da fad'in muje kuyi rawa K'aran wayan ibtisam ne yasa ta janye hannunta daka na kubra tana kallon wayar cikin tsoro ganin sunan Ummi ne a cikin wayar tana kiranta, "gashi wajan k'ara yayi yawa, "janyo Zarah tayi suka fita daka wajan amma still k'aran kid'an har waje Saida sukayi nisa da wajan sannan ibtisam ta tsaya "Zarah tace miye kike ta jana lafiya? Ibtisam tace ummi ce ta kirani ban San mai zata cemin ba, gashi wajan k'aran kid'a yayi yawa, "bari in kirata inji mai zata ce Kiran Ummi tayi, "ummi ta d'auka tare da fad'in ina aka shige aka ajiye wayar? Ibtisam tace ummi wayar na silent ne tunda na fito daka lecture Ashe ban cireta a silent ba Ummi tace ok, Nayi magana da abbanki, gobe zai bada wayar ta Mota a Kawo miki, zaiba driver din number d'inki saiki je ki amsa Tace toh ummi tare da fad'in nagode ummi na. Ummi tace akwai abunda kike bukata? Tace a'a ummi bana bukatar komai, ina Granny? Ummi tace bari inkai mata Ummi taba granny waya, ibtisam tace Granny shine ko kirana bakyayi a wayarki koh? Granny tace yaushe zan kiraki yanzu kin zama y'ar jami'a Kema zaki fara fitsara irin na miskili, in kira a fad'amin ba dad'i Ibtisam tace Granny lallai kince wani abu, Sharrin da zakiyi min kenan koh? Granny ta tsuke baki tare da fad'in ke yanzu kin fison zama a wani gari koh?"zaki sa aita miki kallon y'ar iska, ni wannan Abun kunyar har Ina, haba takwara ta ki dawo gida mana in anyi bikin naku keda kabirun sai kici gaba a dakin ki, Kinga babu wanda ya gani balle yace Ibtisam tace Kai granny wai Mai yasa kike haka ne? Ni ginka sai anjma Granny tace ai kyace sai anjima tunda ba'a son gaskiya, zan kira kabirun ai inji dalilin da zai yarda yace kije wani gari karatu tunda shi baida kishin kanshi Ibtisam dariya ta saki tare da fad'in Kinga Granny sai anjima tare da kashe wayar Zarah itama dariya tayi tana fad'in Granny ba dama hala mita take miki Ibtisam tace Wlh kuwa, mitan na'ki aure kin San ita magananta kenan, ta matsa inyi aure ansa rana amma duk da haka bata kyaleni ba, ita wannan bokon ne dai bata so, na rasa dalili tsohuwa sai jaraba. Zarah tace nikam wlh abunda Granny take fad'i gaskiya ne, ai kinzo jami'ar Kinga irin abunda akeyi a cikinta Ibtisam tace Aiba duka aka taru aka zama d'aya ba, akwai na Allah Sosai, amma y'an iskan ne sukai kaurin suna Zarah tace Allah ya kyauta Kinga mu wuce skul kawai, dan bazan koma ba tunda mun fito, machine suka samu suka hau 2 in 1 domin Sun dad'e suna jiran Abun hawa basu damu ba, sai yanzu shine suka haye machine din guda d'aya su biyu Har cikin skul ya kaisu inda suka sauka suka biyashi sukai d'akinsu, suna shiga kiran kabir na shigowa wayar Ibtisam tace Wai Allah ya soni Washe gari kaman yanda Dr jibril yace ma ibtisam hakan ko akayi 5 dai dai ibtisam ta nufi office d'inshi tayi nocking ya bata izinin shiga Bayan ta shiga ta gaidashi cikin girmamawa Ya amsa tare da sakar mata murmushi yace you can sit Tana zama wayarta dake hannunta ya fara K'ara, k'okarin kashe wayar ta Fara yace you can answer it D'auka tayi tare da sawa a kunne Sallama aka mata tare da fad'in nine akaba sa'ko IN baki gani garage kina ina? Ibtisam tace ina ABU plz ka taimaka ka Kawo min ban San ko inaba a cikin zaria ba Yace kai gaskiya kiyi hakuri kiyi tambaya sai kizo ki amsa, kuma kiyi sauri dan nan da awa d'aya zan juya Kano. Ibtisam tace toh kaban nan da lokaci kad'an zan tambayi inda garage din yake inzo Dr kabir idonshi nakan ibtisam Bayan ta kashe wayar yace Mai zakiyi a garage? Tace sa'ko aka aiko min dashi, daka Kano, gashi yace bazai dad'e ba zai koma and.... Sai kuma tayi shuru Yace and? Tace nothing sir am ready for the text Tashi yayi tare da daukan key din motarshi yace muje tare dayin gaba Binshi tayi da ido tana kallonshi, tare da tunanin Ina zamu???? Ganin yakai bakin kofa bata ko motsa ba, yace I said let go Tashi tayi da sauri ta fito ya rufe office din Tafiya ya fara tana bayanshi har wajan daya faka motarshi k'iran Benz, yace shiga muje Bata shiga ba sannan batai magana ba, domin ita dai bata san ina zasu ba inta shiga, sannan akan wani dalili zata shiga motarshi? Dr jibril yace Amina Mai yasa idan akayi magana sau d'aya bakya d'auka sai an k'ara repeating din magana? Tace sir kawai naga ban San inda zamu bane sai yasa Yace zanje in sai dakine Da sauri ta d'ago ta kalleshi cikin mamaki Ganin irin kallon data mishi yasa yayi dariya tare da fad'in calm down am joking,"just enter d car Ganin bata da niyan shiga yaga alaman tana jin tsoro yace shine matsayin text d'inki, and in baki shiga ba zanyi failing naki Bud'e kofar tayi ta shiga Tana tunani iri iri a ranta Shiko ganin ta shiga ya tada motar yabar skul din Ibtisam kam bata sake ba domin a tsorace take dashi, tana tunanin Ina zai kaita daya d'age saita shiga cikin motarshi, kodai abunda su Aisha suke fad'i gaskiya ne. .... *nayi na yau da gobe coz gobe inada uzuri bazan samu daman typing ba, sai jibi insha Allah zanci gaba* Read and leave it, dnt share to anyone *IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Katse mata tunani yayi da fad'in kira driver din kiji yana dai dai ina. Da sauri ta d'ago tana kallonshi cikin mamaki, "lokaci d'aya kuma ta sauke ajiyan zuciya, tare da danna y'ar karamar wayarta ta kira driver din, "Bayan ya d'auka take tambaya kana Ina? Dr jibril yace kice mishi gamu a garage din Tace ma driver din ina garage din Nan ya fad'a mata inda yake tare da fad'in Bari ma in fito in sameki, kina dai dai ina? Kalle Kalle ta Fara taga ana fad'in kaduna kaduna, "tace ina wajan da ake shiga motar kaduna,in kazo zaka ga wata mota Benz Fara Yace gani nan zuwa tare da kashe wayar Bai dad'e ba sai gashi yazo yana buga glass din motar dake d'age, da yake AC a kunne yake, "Dr jibril sauke glass din motar yayi domin ta wajanshi ya buga Mutumin yace sannu tare da kallon ibtisam dake zaune yace gashi ya mi'ka mata ledan da aka bashi, "Dr jibril ya amsa tare da mi'ka mata "driver din yace ki duba ki gani Bud'e ledan tayi taga wayar Samsung tace na gani. Driver din yace ok tare da fad'in sai anjima yayi gaba Ibtisam kam k'okarin saka sim d'inta take a cikin wayar Dr jibril kallonta yayi tare da fad'in saurayin naki daya Aiko miki da waya ta garage Aida kud'in ya tura miki. Ibtisam d'agowa tayi ta kalleshi taga shima ita yake kallo, dan haka tayi k'asa dakai tare da fad'in saurayi kuma? Dr jibril bai kulata ba sai motar da yaja suka Kama hanyar skul din Kiran Ummi ne ya shigo cikin wayarta Kallon Dr jibril tayi cikin tsoro sai take ganin kaman Ummi zata ganta ita da wani inta d'auka, "har kiran ya tsinke bata d'aga ba, "wani kiran ne ya k'ara shiga ta danna ta d'auka tare da magana cikin sanyin murya Ummi tace ibtisam an kawo miki wayar kin amsa? Tace eh ummi sai yanzu na amshi wayar, "amma Abba bai bada da wuri ba sai yanzu driver din Yaban na amsa Ummi tace Aiko tunda safe yace ya bashi sa'kon, kin San drivers dinnan sai a hankali Ibtisam tace hakane ummi na gode Sosai Ummi tace ai dole kiyi godiya tunda an baki waya ba Tace a'ah ummi ai kin San ni ba wani damuna yayi ba, kawai yanzu saboda assignments ne In an bamu inyi searching sai yasa nake son babban wayar, "ummi plz Kima Abba magana ina son laptop ma Ummi tace Abun zai miki yawa ga waya ga laptop? "ki kirashi da kanki ki fad'a Mai.. Ibtisam tace shikenan in an kwana biyu zan fad'a mishi, "Ina granny Ummi tace ga tanan muna falo ne mi'ka mata wayar Ummi tayi Granny na amsa ta Fara fad'in kin yanke zaki dawo gida kibar wannan karatun? Ibtisam tace oh Granny Wai Mai yasa ke kullum baki da wata magana sai inbar karatu in dawo gida? Gaskiya in kina min haka zan daina cewa a baki waya Granny tace tunda Ina fad'a miki gaskiya ba? Ai dole kice haka, nidai gaskiya ne bazan fasa fad'i ba, boko baida amfani sai fitsara da yake kowa ma yara Ibtisam tace Granny ai bazaki taba ganin amfanin boko ba, tunda bakiyi ba inda.... Salatin Granny yasa ibtisam shuru Granny salati ta saki tana fad'in na shiga uku, au Kema har kin Fara fitsaran koh? Kin Fara koyan irin halin wancan dan banzan koh? Ibtisam tace Kinga Granny bye bye tare da kashe wayar tana dariya Saida ta gama ta tuna dawa take tare, gaba d'aya sai taji wani iri yanda take ta waya tare da zuba surutu a gaban dr jibril, duk dai taji ta k'osa su k'arasa tabar motar Dr jibril jefo mata tambaya tayi tare da fad'in Granny d'inki bata son skul right? Ibtisam kallonshi tayi tare da fad'in yana son sanin abunda ya danganci rayuwa ta, bana son irin haka, amma a fili sai tace eh Dr jibril yace da yawa ana samun irin haka, musamman akan yara mata, iyaye basa son tura y'ay'ansu high institutions saboda yanda yara ke lalacewa, duk da ba duka aka Zama d'aya ba, "Amina koda ban San tariyinki ba yanda kike dressing sau biyu na ganki hakan ya burgeni, ya tabbatar min da kin samu tarbiya ko daka yanda kike magana kinayi kina jin kunya. Ina son in baki shawara karki sake kawaye su canza miki irin tarbiyan da aka baki, domin Idan kika biyema kawaye zasu canza miki rayuwa, daka irin tarbiyan da aka baki, just be yourself, karki bari wani ko wata su canza ki. Rayuwar jami'a Abun tsoro ne, yara da yawa sunzo ustazai Wanda jami'a ta canza su, suka fara bin kawayen banza, so plz karki zama d'aya daka cikin wanda kawaye za suyi galaba akanki, "Ina son ki sani jami'a bata canza mutum daka inda yake sai yayi hulda da kawayen banza,"you have to be very careful da wanda zaki dinga hulda dasu, "coz zakiga mutane Kala Kala, I don't have to tell you wasu irin mutane zaki gani but you have to be very careful Ibtisam shuru tayi tana nazarin maganan Dr jibril Wanda tasan gaskiya yake fad'a mata, "Toh amma Abun tambaya a nan shine mai yasa yake fad'a mata? Tunani tai tayi shiko bai k'ara kulata ba har suka isa skul din yayi parking din motar sannan ya fito itama ta bud'e kofar motar, "kubra dake cikin motar saurayinta taga ibtisam a motar Dr jibril ta fito, "kubra sakan baki tayi tana mamaki tare da fad'in ikon Allah Ita kam ibtisam kallonshi tayi tare da fad'in nagode d.... Dakatar da ita yayi da hannunshi yace no need, bana bukatar godiya, "yana fad'in haka yayi gaba abunsa Da ido ta bishi tana mamakin mutumin da akace baya wasa gashi ita yana kulata, kodai sharri ake masa? Kubra ce tazo inda take Tana fad'in haba yanzu na gane inda kika dosa Ibtisam tace me kenan? Kubra tace Aina ganki keda Dr jibril, "Ashe har fita kukeyi sai yasa kike karesa, haba Nayi mamaki da naga yace kizo office d'inshi Ashe babban aiki zaiyi yaga yarinya y'ar shila Chocolate beauty Ibtisam tace uhm, kubra kenan, Kinga kin kar'ayi mishi mummunan zato, yanzu abun har dani kika had'a, "abunda kike tunani ba haka bane, sannan wlh Dr jibril mutumin kirki ne bana banza bane Kubra tace kodai ki fad'i gaskiya dai, domin niba cinshi zanyi ba, dan naga kaman kina kishi ne Ibtisam ganin kota mata bayani ba yarda zatayi ba, yasa tayi gaba tana fad'in uhm bari inje ciki yunwa nake ji Kubra tace ai dole kije ciki tunda kin k'osa kije ki huta Ibtisam dai gaba tayi tana fad'in Allah ya kyauta ya kuma shirya *DUBAI* Najeeb ne zaune akan gadon d'akin da yake, kallo d'aya zaka ma d'akin ka gane hotel ne, "Najwa ce ta fito daka toilet ta zauna akan jikin Najeeb daka Ita sai towel Fara shafa mai fuska tayi tare da saka harshenta akan leben bakinshi ta Fara tsotsa, lokaci d'aya ta cire bakinta daka nashi tare da kallonshi tace "Najeeb Mai zai hana ka aureni Najeeb wani irin murmushi yayi tare da fad'in aure? Tace eh Najeeb kai ya girgiza tare da fad'in babu maganan aure a tsarina yanzu, "akan me zanyi aure bayan abunda Mai aure yake samu nima Ina samu. Najwa tace Najeeb Baka son Kaga ka haiyu kana da yara? Murmushi yayi tare da matseta a jikinshi yace zan miki ciki saiki haifar min baby guda biyu, ko uku Sun isheni, "coz ban son hayaniya Najwa tace uhm nidai Najeeb muyi aure yafi plz I really love you Najeeb ganin yanda tayi yasa ya Dan saketa tare da fad'in not now ban shirya ba Zata K'ara magana yasa bakinshi cikin nata ya fara kissing d'inta, tsotsan harshenta yake yana ja yana saki, tare da kama k'asan lebanta yana tsotsa Sun d'auki lokaci a haka, a kalla sunkai wajan minti biyar suna shan bakin juna, "Najwa kam gaba d'aya ta Fara tafiya domin har hq d'inta take jinsa a ji'ke alaman ta ji'ke, "hannunta tasa ta k'ara matse NAJEEB a jikinta tare da fad'in I need you plz.. Najeeb dan tureta baya yayi tare da kallon fuskanta yanda take wani lumshe ido kaman ansa Mata banana cikin hq, nononta ya fara tabawa yana matsasu da yake towel ne a jikinta saiya cire mata shi, duka nononta suka bayyana a fili, a duniya NAJEEB nason nono dan haka gaba d'aya yake matsa Mata su da duka hannunshi guda biyu ita kam Najwa bata komai sai matse Mai baya tare da shafa mishi baya Tana Mai tafiyan tsutsa da hannunta Lokaci d'aya NAJEEB yasa harshenshi akan nipple d'inta ya fara tsotsa tare da k'ada harshenshi akan nipple d'inta "Najwa bata komai sai sauke nishi tare da fad'in Ashhhhh so sweet Sun d'auki lokaci yana shan nipple d'inta Kafin ya saketa ya tasar da ita ya mi'ke shima,"lokaci d'aya ya kamota ya kwantar da ita akan gadon d'akin kafanta duka biyun ya d'aga tare da tale Mata su, ya shiga tsakiyanta yasa banana d'inshi cikin hq d'inta wannan shine butterfly style irin yanda najeeb ya mata, da karfi yake fucking d'inta tana sakin ihu da k'ara tare da k'ara fad'in fuck me, fuck me fuck ashh fuck me, duk wannan abunda take fad'a tana fadinshi ne cikin ihu da karfi. Shikam najeeb ya d'auki lokaci yana mata haka Kafin ya cire banana d'inshi yasa harshen shi akan nipple d'inta yana tsotsa Najwa bata komai sai nishi tare da shafa mishi bayanshi Lokaci d'aya NAJEEB ya cire bakinshi daka nipple d'inta ya d'agota tare da juyata ta baya tayi kneel down, tare da turata hannunta yakai k'asa giwowinta akan gadon, banana d'inshi ya maida ya fara fucking d'inta Sun d'auki lokaci Mai tsawo suna haka Kafin ya barta tare da sakinta Tana saukar da wani irin nishi mai sauti. Najeeb tashi yayi yaje toilet tare dayin wanka, yazo yasa wasu kaya k'anana yayi mugun kyau, dama ba baya ba, wajan kyau da had'uwa, sai dai muce babu kyan hali Najwa ganin ya shirya yasa tace ina zashi? Najeeb yace zani cikin gari kin San gobe zan bar k'asar nan in koma America. Idonta na kanshi tace tare zamu koma? NAJEEB yace Nop ba tare zamu koma ba, am going back alone Tace plz najeeb mu koma tare plz Bai kuma kulata ba, sai fita da yayi yabar mata d'akin *NIGERIA ABU ZARIA* Koda ibtisam taje d'aki ganin Zarah tayi tana cin abinci "Zarah tace ina kika je? Ibtisam tace Naje amso waya ne, abba ya bada a kawo min Zarah tace shine kika tafi ke d'aya Ibtisam tace Dr jibril yakai ni Zarah ta zaro ido, tare da fad'in wani Dr jibril? Badai wannan lecturer d'inba? Ibtisam tace shi Wlh Zarah tace toh fah, "amma wlh karki k'ara binshi zuwa ko ina, Inba so kike a miki kallon mutuniyar banza ba Ibtisam tace Kai mutane, toh Wlh Shiba mutumin banza bane, nan taba Zarah labarin abunda ya faru harda shawaran daya bata, da abunda kubra tace Mata Zarah tace toh kin gani ba? Koba dan iska bane, wlh Idan mutane suka ga kina yawan shiri dashi zasu Fara zarginki, sannan AI gashi ita kubra abunda take fad'i, Yadai kamata ki kame kanki wlh, karki k'ara yarda ki shiga motarshi duk da ya taimakeki ne, gwara ka tsira da mutuncinka, ke yanzu bakya tsoro yanda ya kaiki amsan waya ki had'u da KABIR? Mai zaki fad'ama kabir din? "wlh komai zaki cemai baki da mafita tunda ya ganki, musamman Idan yaji lecturer ne Dr jibril din, Kinga zargi zai shiga tsakaninki da KABIR din, "is better komai zakiyi ki dinga taka tsan tsan akai Ibtisam ajiyar zuciya ta sauke, tare da fad'in nima ban d'auki hakan a bakin komai ba, "zarah na yarda da kaina kuma bana neman yardan kowa saina Allah, "sannan dan Dr jibril lecturer ne dan ya taimakeni saiya zama laifi? Duk mutumin da zai fito ya nuna maka kayi taka tsantsan ya baka shawara, wlh mutumin Kirki ne Zarah tace hakane, amma dai ki kiyaye abunda za'ayi zargin ki, domin a zargi mutun babu dad'i. Aisha ne da kubra suka shigo d'akin, "Aisha tace a'ah ta Dr jibril Ashe love akeyi Ibtisam tace uhm love kuma? Kubra tace kai ibtisam kina da boye boye, toh miye in kuna love din? "karki manta fah d'azu a motarshi na ganki kin fito, mutumin da baya kula Kowa, ko wasa da mutane shine zan ganki a motarshi kice babu wani abu a tsakanin ku Ibtisam tace Hmmm bazaku gane ba Kubra tace Aikam bazamu gane ba kam Hauwa ce ta shigo d'akin hannunta dauke da Leda guda biyu manya, daka duka alamu shopping tayi Aisha tace sai yau ya barku? Hauwa zama tayi tana fad'in Kedai bari, "ni yau na dawo ne saboda yanzu kaduna nake son shiga cikin daren nan Aisha tace Mai zakiji yi a kaduna? Hauwa tace Wlh club zani Aisha tace wani club kuma, duk Wanda ke cikin zaria sai Kinje kaduna Hauwa tace empire zani, Akwai wani saurayina da yazo yace in sameshi can Aisha tace lallai Hauwa tace ko zaki ne muje Aisha tace kai zaki Kama min hotel inda zan kwana daka club din? Hauwa tace baki da matsala an gama hjyta, karki damu saurayina zai Kama miki, "Kema kubra kizo muje Kubra tace bari inje insa kaya muje, "da sauri ta tashi tabar d'akin ta fita Itama Aisha kaya ta Fara sawa, "hauwa kam ledan da tazo dashi ta bud'e ta ciro wata shegiyar riga tasa kusan duka nononta ana gani domin rigan ta kamata saita bullu'ko mata da nononta suka d'ago suka fito waje Aisha tace kai wannan rigan tamin kyau Wlh, nawa kika siya?.. Hauwa tace Wanda kika had'ani dashi ya siya mana nida Zee Kallon su ibtisam hauwa tayi tana fad'in ko kuma zaku club dinne kuzo muje Ibtisam da Zarah harda saurin had'a baki wajan fad'in a'a sai kun dawo. Aisha tace kuna bani mamaki, miye dan kunje club, ni banga wani abuba, kuzo kuga Mai duniya ke ciki Ibtisam tace kudai kuje kawai... Kubra ce ta shigo tasa wani wando 3quater tare da wata top cibiyarta a bud'e saita yafa wani k'aramin gyale akanta.. Hauwa tace shegia kubra kina zuwa wannan club din zasu bari ki shiga, kin San empire fah dressing din'ka ke shigar dakai, in shigarki batayi ba bazasu Bari ki shiga ba, domin ba wajan zuwan yara bane Dariya suka saki tare da shewa Aisha tace toh ke kubra gobe in zamu dawo wani kaya zaki sa ki shigo skul? Kubra tayi Dariya tare Da nuna ma Aisha wata after dress da tasa cikin jaka, tace ita zan d'aura akai mana Aisha tace oho yanzu naji Batu Fita sukayi Bayan sunyi masu ibtisam sallama akan sai gobe zasu dawo Ibtisam bayan sun fita ta rufe kofar tare da dawowa tasa abinci Zarah tace Wlh Ina son inje inga wannan club din inga Mai sukeyi a ciki Ibtisam tace Mai ko sukeyi in banda iskanci, "ki duba irin shigarsu fah Zarah tace Allah ya kyauta wata rana muje Muga irin tsiyar da sukeyi Ibtisam tace Rufamin asiri Dariya Zarah ta saki tare da fad'in wasa nima nakeyi Washe gari da safe ibtisam da zarah Suka gyara d'akin, ibtisam bata da lecture Zarah kam tana dashi 10 dan Haka lokaci nayi Zarah ta wuce ibtisam ganin haka ta Fara k'okarin d'aura musu abinci, cikin lokaci kad'an ta gama musu shinkafa da miya, koda ta gama wanka ta shiga tayi Bayan ta fito tasa wani wando da top, "k'aran wayarta yasa ta d'auka taga kabir ne Tana d'auka yace gani a gate din skul d'inku ki fito kizo ki shigo dani Tace dagaske? Yace yes am serious Tace OK gani nan Hijab tasa akan kayan dake jikinta ta fita, da yake da nisa zuwa bakin gate machine tahau, Aiko tana zuwa taga motar kabir abun mamaki ya bata Shida abokinshi Tahir, nufan motar tayi KABIR Ya sauke glass din motar tare da fad'in Shiga muje Bud'e bayan motar tayi ta shiga suka fara tafiya har cikin makarantar Tana nuna musu hanya kusa suka faka motar a wajan parking space dake kusa da hostel d'insu Tace I thought wasa kake min? KABIR yayi murmushi tare da fad'in taya zanyi wasa da princess d'ina? Nayi missing d'inki naji ban iya hakuri yasa dole nazo in ganki Dariya tayi tare da gaida Tahir dake gaba yana jinsu Tahir yace AI Nayi shuru tunda kun manta Ina motar Ibtisam tace Ayi hakuri bamu manta ba, kawai Ina mamakin zuwan bazata ne Kabir ya cafe da fad'in sorry my ibti naso in fad'a miki sai kuma nace bari kawai inzo in miki surprise Tace Aikam,, so ya hanya? Yace lafiya kalau my amaryata nan da wata hudu da kwanaki Murmushi tayi cikin jin kunya Tahir yace hakane kam, Allah dai ya nuna mana wannan rana cikin koshin lafiya yasa Ayi damu KABIR ya amsa da Ameen, "ita kam ibtisam cikin ranta ta amsa da Ameen KABIR yace my ibti banji kince Ameen ba? Murmushi tayi tare da fad'in nace Tahir yace cikin zuciya? bata ce komai ba sai dariya da tayi Tahir yace ibtisam ya kamata musan wani event kike so kiyi, Dan mu Fara shiri Ibtisam tace event kuma? Ni bana bukatar wani events KABIR yace no my ibti dole muyi event auren soyayya nefa, bana kiyayya ba Dariya ibtisam tayi yanda kabir yayi maganan Tahir yace Aiko na kiyayyan ma ana event KABIR yace Toh Kinji Ibtisam tace toh yanzu ni ban San mai zance ba KABIR yace inaga muyi dinner, ta gefena ta Wajanki kuma sai kuyi bridal shower, da kamu,"in kina da wani abu kuma saiki K'ara domin in San abunda my ibti ke shiryawa Ibtisam tace Nop abunda ka fad'a is OK, bana son event yayi yawa Sosai KABIR yace ok my ibti, yanzu dai zakiyi bridal shower, da kamu, so duka a hall za'ayi, sai kuma dinner Tahir yace bridal shower ango na zuwa? Ibtisam tace a'a baya zuwa only amarya da friends dinta ne Tahir yace Toh naki a canza mana, ango yazo Dariya sukayi shida kabir KABIR yace a'ah baza'ayi haka ba, dinner kawai za'ayi duka da amarya da ango, amma duka biyun kamu da bridal shower babu wanda zani Ibtisam tace amma ango na zuwa kamu AI, shida abokai suzo suyi spraying su tafi KABIR yace my ibti ki bari ranan dinner kawai, ban so suyi ta kallonki Tahir yace au hakane? Toh dad'in Abun Muma munada mata balle a mana gori Ibtisam tace ba gori bane gaskiya ya fad'a Tahir yace taran dangi zakuyi min? KABIR yace a'a kasan nida ita komai namu d'aya ne, "d'auko wata Leda yayi na waya ya mi'ka ma ibtisam yace gashi Tace bana fad'a maka Abba ya Aiko min da wacce ka siya min ba KABIR yace kin fad'a min, ni kuma Na riga Na siya wannan sanda kika fad'a, toh kinga saiki had'a biyu, "wannan iPhone7 ne Kinga wancan Samsung ne saiki had'a, dama naga ku mata wayarku kenan iPhone Dariya tayi tare da fad'in ni Wlh daka barshi Kabir yace Kinga amsa dan bazan ri'ke ba Amsa tayi tare da fad'in nagode Allah k'ara budi Tahir dake gaban motar har cikin ranshi yaji dad'in addu'an da ibtisam tama kabir, wanda yanzu mata saika musu Abu babu godiya wata rainawa ma zatayi Sun dad'e suna fira Kafin kabir yace zasu tafi, ibtisam fita tayi Bayan tayi ma Tahir sallama, shima KABIR fitowa yayi tare da matsawa inda take yana fad'in my ibti plz banda biyema friend plz Kinji? Kaita d'aga mishi alaman toh Yace sai yaushe kuma? Tace sanda kazo Yace OK ana ta aikin gidanki Tace Allah ya taimaka Ya amsa da Ameen Dr jibril tun daka nesa ya hango su lokacin da kabir yama ibtisam sallama ya shige mota suka tafi dai dai lokacin Dr kabir ya k'araso kallon ledan wayar dake hannun ibtisam yayi tare dayin gaba tana gaidashi bai ko bata amsa ba ya wuce ya shiga motarshi..... Read and leave it, dnt share to anyone *IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Ibtisam kam hakan da yayi mata sai bataji dad'i ba, Koba komai tunda ta gaidashi ya kamata ya amsa bawai ya shareta ba"haka ta nufi d'akinsu jiki a sanyaye domin babu dad'i ka gaida mutun kuma kasan yaji yayi banza dakai Koda ta isa d'akinsu babu wanda ya dawo, dan haka shiga tayi tasa wayar da kabir ya bata a caji tare da kwanciya, bata dad'e ba bacci yayi gaba da ita Zarah sai wajan 6 suka fito daka lecture Kai tsaye d'akinsu ta nufa taita nocking shuru saida ta dad'e "ibtisam dake bacci ta farka taji k'aran ana nocking sannan ta tashi ta nufi kofar tare da tambaya Waye? Zarah tace bud'e nice Bud'e kofar ibtisam tayi Zarah ta shigo tana fad'in haba ashe bacci kikeyi sai yasa naji shuru inata nocking Ibtisam tace Wlh bacci ya D'aukeni.... Katseta Zarah tayi tare da fad'in wannan wayar Waye a caji? Ibtisam tace nawa Zarah tace waya baki? ibtisam tace KABIR yaban shine ya kawo min wayar Zarah tace yazo ne KABIR din? Ibtisam tace eh yazo bai dad'e da tafiya bama Nan Zarah ta d'auki wayar tana fad'in a'ah Amarya wajan barrister Kabir gaskiya yana ji dake fa Sosai, "irin wannan wayoyi har guda biyu manya ga iPhone ga Samsung Ibtisam dariya tayi tare da fad'in uhm bari kiga in fad'ama Ummi kar ta gani in shiga uku Zarah dariya tayi tare da fad'in Aikam, kin tuna abunda ya faru kenan? Ibtisam tace ai ban manta ba, saboda waya aka hanani zuwa skul gashi saboda Abun yasa zanyi aure ba tare dana kammala karatu ba, kaman yanda naso Nayi ba tun Farko.... D'aukar wayar da ummi tayi ne yasa ibtisam fad'in ummi Ina wuni? Ummi tace lafiya kalau ya karatu? Ibtisam tace lafiya kalau ummi.,"dama na kira in fad'a miki dazu KABIR yazo ya Kawo min wata waya, nace ya Bari tunda ga wanda yaban yace a'a wai yariga ya siya Ummi tace mutumin da yake hidiman aure shine yake wani K'ara siyan miki waya? Kai Allah ya kyauta, shikenan saiki ajiye d'aya kar ki ri'ke biyun a sace Ibtisam dariya tayi tare da fad'in haba Ummi sai kace autanki Ahamd Ummi tace au shikenan, "Ina Zarah Mi'ka ma Zarah wayar ibtisam tayi Gaida ummi Zarah tayi cikin girmamawa, Ummi tace ya karatun fatan dai komai lafiya? Zarah tace lafiya kalau ummi karatu Alhmdlh Ummi tace toh Masha Allah, sai a dage sannan a k'ara tsare mutunci banda kawayen banza Zarah tace insha Allah Sallama sukayi Bayan ummi ta kashe wayan Zarah ta kalli ibtisam tace Wai Mai kika dafa ne? Ibtisam tace Shinkafa da miya Nan Zarah ta tashi ta d'auko plate ta zuba abincin tare da d'auko Titus ta fasa ta zuba akan abincin ta Fara ci Ibtisam ita danna wayarta take abunda Zarah tace abincin yayi dad'i fah, gaskiya kin iya girki Sosai Ibtisam tace uhm Kedai kawai kice Kinji yunwa Washe gari ibtisam Nada lecture karfe 8 dai dai, dan haka da wuri ta shirya ita d'aya ta tafi domin har yanzu su Aisha basu dawo ba. Ibtisam basu fito daka lecture ba sai karfe 10, "zama tayi akan wani dakali, dan tasan kota koma Zarah bata nan dan tace mata 10 suma suke da lecture Ibtisam na zaune tana danna wayarta gaba d'aya hankalinta nakan wayarta "sai jin muryan mutum tayi kaman daka sama ana fad'in madam danna waya Da sauri ta d'ago kanta taga salis ne."murmushi ta saki tare da fad'in banga zuwanka bafa, kawai na daiji magananka daka sama Salis yace yaushe zaki ji, tunda kina Bussy wajan danna waya, kina chatting Tace uhm wani chatting, game nakeyi a wayar Yace yau banga Aisha ta shigo lecture ba? Ibtisam tace eh bata nan Yace ok su Aisha manya indai mutum ya ganta a lecture Toh na Dr jibril ne, dan tasan baya wasa Ibtisam bata ce komai ba, tana dai sauraranshi Salis ya kira sunanta da fad'in ibtisam Tace na'am Yace ina son fad'a miki wata magana in babu damuwa Tace ka fad'a karka samu damuwa Yace OK... Lokaci d'aya ya fara magana kaman haka, ibtisam tun sanda na ganki na yaba da hankalinki da kuma nutsuwarki, "duk da d'akinku d'aya dasu Aisha amma sai naga ke dasu ba irin halinku d'aya bane, kuna da banbanci Sosai Ibtisam jinshi take Yace tun sanda na ganki naji Ina sonki, sai dai nasan bazan samu karbuwa ba, may be kice Nayi miki k'arami ko kice muna karatu tare, naso Nayi shuru na boye abunda ke raina sai naga is better in fad'a May be in dace Ibtisam tayi shuru Kafin tace"nagode da kauna, sai dai ina Mai baka hakuri akan biki na saura wata hudu da sati d'aya Salis yace kai aure? Ibtisam tace eh Salis yace wow na tayaki murna, gwara kiyi auren domin shine darajan mace,"amma fa wlh kin burgeni da zakiyi aure tun yanzu, ba irin matan da za suce sai sun gama karatu ba, daka karshe samun mijin ya musu wuya ba Ibtisam tace uhm ba tare da tace komai ba Salis yace ya kamata dai yanzu tunda zakiyi aure kina da miji sai mu zama friends amma wanda zai aureki yayi Sa'a, yamin shigan sauri Ibtisam dariya tayi domin maganan salis ta bata dariya yanda yace wanda zai aureta yayi mishi shigan sauri Suna nan zaune suna fira ita da salis harya tashi yace Bari yaje ya amso sa'ko Tace OK nima dai Bari inje in huta Duka suka jera tare shiya Mike ita tasha kwana domin zuwa hostel, "koda ta koma d'akin taga su Aisha da hauwa da kubra a d'akin suna ta raban kud'i Shigowan ibtisam yasa kubra fad'in matar Dr jibril Ibtisam tace wa? Rufamin asiri dan Allah "tare da kallon su Aisha tace Sannunku Aisha tace yauwa har an fito daka lecture din? Ibtisam tace eh tare da fad'in harya bamu text baki shigo ba Aisha tace bar shegen zanje in sameshi nasan Dan bai ganni bane ya bada text din, dan inje ya cini ne dan bura uba Hauwa tace Waye? Aisha tace Daniel mana Hauwa tace tir harda Arne yake cinki? Aiko anyi Asara Aisha tace Wlh banga Asara ba, wlh ki gwada bashi ya iya cin mace Hauwa tace Allah ya kiyaye ai duk iskanci na, Banyi da wanda ba musulmi ba wlh Kubra tace nima kaina ban hulda da Arne duk da ina yare, balle ku hausawa Aisha tace kwaji dashi ita kam ibtisam mamaki suke bata, yanda suke sakin zance anyhow babu boye boye ko tsoran Allah Suko kunyar junansu basayi, kai Allah ya kyauta yasa mu dace Nan suka zauna sunata fira Kubra tace kun San Jamila fashion ta kusa da d'akin mu? Hauwa tace eh na santa naji ance wai ta shiga cult dagaske ne? Kubra tace gulman da zanyi muku kenan"ashe Kun sani? Aisha tace nidai ban sani ba, sai yanzu, "haba sai yasa take shiga cikin manya manyan motoci Ashe ta shiga cult? Aikam muna dan gaisawa zanyi taka tsan tsan da ita Wlh, kar taje ta bada jinina .dariya suka saki su duka Ibtisam kam Abun mamaki yake bata, dama an fad'a mata indai jami'a ne zata ga mutane iri iri, wasu y'an lesbians wasu bin maza, wasu y'an cult Ashe dagaske ne tunda gashi taji suna fad'i, "Aiko dole in dage da addu'a. Washe gari su ibtisam karfe 8 suke da lecture kaman jiya, yau dr jibril ne zai shigo musu Ibtisam da wuri ta isa tana shiga ita da Aisha shima ya shigo Bai wani bata lokaci ba Ya basu text, Bayan sun gama ya k'ara basu assignment tare da fad'in 5mrk ne assignment din, text shima 5 duka 10mrk Koda ya gama lecture fita yayi yabar ajin ba tare daya jira wani bayani daka bakin kowa ba Aisha kallon ibtisam tayi tare da fad'in naga sai kallonki yake tayi daka na d'aga ido sai inga yana satar kallonki Ibtisam tace Taya kika san ni yake kallo? Kenan Indai hakane Kema shi kike kallo Aisha ta kwashe da dariya tare da fad'in Toh fah, kodai kishi kikeyi ne? "kawai inna d'ago ne sai inga yana kallonki Ibtisam tace uhm Allah ya kyauta tare da tashi zata fita."salis yace ina zaki yanzu wani kecturer zaizo 10 dai dai gwara ki zauna Zama tayi tare da fad'in au ai ban sani ba, nasha ko Mun gama babu Mai shigowa Salis yace Tab yau fah muna da lecture 4 ma Akwai lecturer din da zaizo mana Ibtisam tace Kai yau akwai zama.. Aisha tace ba kadan ba.. Suna nan zaune lecturer din ya shigo yayi musu lecture shima ya basu assignment ya fita Ibtisam tashi tayi ta fita domin kabir ya kirata, tafiya take tana waya ita da Masoyin Nata cikin shauki da kaunar juna, "tun tube taci zata fad'i ji tayi an ri'keta Wanda idonta a lumshe yake gaba d'aya ta sadakar ta fad'i k'asa, "jin an ri'keta yasa ta bud'e ido a hankali ganin wanda ya ri'keta yasa ta tashi daka jikinshi da sauri Dr jibril yace ki dinga kallon gabanki A hankali cikin jin kunya tace ngd Jin maganan Kabir yana hello hello Yasa ta maida wayar kunnanta tare dayin gaba, Tana waya Shiko Dr jibril gaba yayi abunsa *BAYAN 3MONTH* ibtisam da Zarah sun fuskanci abubuwa iri iri daka kawayen zamansu, inda suka dinga tura musu ra'ayi akan rayuwar banza, amma basu biye musu ba. Shiko salis da ibtisam sunyi mugun sabo domin yana taimaka mata Sosai ta fannin karatu, "ganin haka ibtisam yasa ta sake dashi suke shiri Sosai dashi Sannan ta gefen Dr jibril yana bama ibtisam shawara Sosai, tare da fad'a mata ta kame kanta daka kawayen banza, sau da yawa inya ganta dasu Aisha saiya kirata akan ta rage hulda dasu, "duk da ta fad'a mishi dakinsu d'aya dasu Duk wanda ka gani a skul din zaka gansa yana karatu domin Sun kusa Fara exam, karatu suke Sosai Babu wasa. Zarah da ibtisam dasu salis suna zaune a wajan wani bishiya wayar Zarah tayi k'ara d'auka tayi taga Najeeb mamaki ya rufeta ganin number d'inshi na Nigeria, "tace yaushe yazo k'asar? D'auka tayi tare da fad'in bros yaushe kazo k'asar? Najeeb cikin hausarshi wacce ya dan Fara koya saboda granny yace kwana 3,"sai kuma ya sauya zuwa English yace come out Ina skul d'inku K'ara ta saki tare da fad'in kana ta wajan ina? Fad'a mata inda yake yayi, "tashi tayi ta Fara tafiya da sauri kai tsaye inda Najeeb ya fad'a mata ta nufa Hango wata mota tayi Prado tasan kuma ta gidansu ce, kai tsaye motar ta nufa tare da bud'e motar "k'ara ta saki ganin Mum da Najeeb Tace mum dama har dake? Fitowa Mum tayi suka rungume juna ita da Zarah sannan suka koma cikin motar zarah tace driver yaja su k'ara gaba Zarah gaida Najeeb tayi tare da fad'in bros Nayi missing din'ka. Ya America? Najeeb fine kawai yace tare daci gaba da danna wayarshi Gab da inda su ibtisam suke zaune ita da salis suka faka motar, "Wanda dai dai lokacin Najeeb ya d'ago kansa Wanda idonshi ya sauka a kansu,"lokaci d'aya ya saki murmushi tare da fad'in wai ita ta shiga university har an fara wayewa tare da fira dako wani namiji Bud'e kofar motar din Mum tayi suka fita ita da Zarah. Ibtisam hango Mum yasa ta tashi tare da nufan Mum da sauri tayi hugging d'inta tana fad'in sannu da zuwa Mum Mum cikin dariya tace yauwa ibtisam, y'an jami'a. " Ya karatun naku? Ibtisam tace lafiya kalau Mum Alhmdlh Muje ciki Mum Mum tace toh har sunyi gaba ibtisam tace ah Zarah kuje ina zuwa, wayoyina yana wajan salis bari in amso Zarah tace ok sukai gaba ita da Mum Kai tsaye ibtisam wajan salis ta nufa inda ta ganshi yana k'okarin tashi, "tace Ina zaka ga wayoyina a kusa dakai Kallon wayoyin yayi tare da fad'in kai Wlh ban Lura ba, kice dana tafi da wani ya samu Dariya ta saki Tana fad'in dana shiga uku Salis shima dariya yayi tare da fad'in keda sai miki akeyi a free, ai baki da matsala Duk wannan abunda suke idon Najeeb na kansu, "tsaki ya danja ya tsana yaga mace tana sakewa dako wani namiji, "jiba yanda take mishi dariya kaman wani d'an uwanta Ibtisam tace Bari inje sai munyi magana Ltr Yace OK tare dayin gaba K'aran da wayarta keyi ne yasa ta d'auka ganin Mum ce Bayan ta d'auka mum tace ibtisam kice Najeeb yazo mana yana Mota Ibtisam kallon motar tayi wanda ita bata san dashi aka zoba, "amsa mum tayi da Toh, jiyo muryan Zarah tayi tana fad'in Mum maza basa shiga hostel d'in mata muje dai waje wani restaurant Mum tace ok ibtisam barshi Bari mu fito ma .ibtisam dad'i taji, domin bata tunanin zata iya mishi magana, "ita Tama manta da wani Najeeb tunda hannunta ya warke, "amma jin an kira sunansu sai taji wani sabon tsanarshi cikin ranta, domin tunawa da abunda yayi mata Cikin ranta tace mugu azzalumi sai Allah ya saka min. Zama tayi a wajan tana jiran su Mum su k'araso Bayan su mum sun k'araso ibtisam ta tashi, Mum tace suje suci abinci Zarah tace suje wani restaurant a cikin skul din Zarah ta nufi mota tace Najeeb ya fito suje Kaman bazai fito ba, komai ya tuna kuma saiya fito Ibtisam ganin ya fito ta tamke fuska tare da kawar da kanta gefe Tafiya suka farayi kai tsaye har cikin restaurant din, matan dake wajan sai kallon Najeeb suke NAJEEB daya lura da hakan sai yaji abun ya bashi haushi, tare da fad'in matsalan matan Nigeria kenan, basu da aji Ibtisam tace ita bata cin komai, a koshe take. Mum ta kalli Najeeb tace kaifa Mai zaka ci? Yace nothing Mum tace cikinku Mum fried rice tace a bata, Zarah kuma tuwo tace ita Tana so Mum tace a k'aro wani rice takeaway akai ma driver shima Ibtisam tace a kawo takai Mai Bayan an kawo abincin domin bata son zama inda Najeeb yake ko kad'an. Amsan abincin tayi ta fita waje Kai tsaye driver taba abincin da ruwa, inda ya amsa yana mata godiya Aisha ce tazo inda ibtisam take tana fad'in ina kika samo wannan Mai k'aton motar haka? Ko Sanata kika samo? Ibtisam tace Rufamin asiri dan Allah Aisha tace toh na daiga kaman daka motar kika fito Ibtisam tace ba daga ita na fito ba sa'ko na bada Aisha ta kalli motar sabuwa fil tana she'ki tace ibtisam Waye mai motar plz? Dariya Aisha tana ibtisam domin yanda duk ta wani rud'e take tambaya Waye mai motar Aisha tace tsarki ya tabbata ga Allah kalla wani guy hadadd'e, wannan daka ganinshi Balarabe ne Waigawa ibtisam tayi taga Najeeb ne wanda suka had'a ido, ta saki tsaki tare da Waigowa Ta gabansu yazo ya wuce "Aisha tace kai Kinji kamshi wayyo ya barmu da kamshin turare amma wannan guy din ya had'u.... Shuru tayi tare da sakan baki ganin Najeeb ya shiga motar da ibtisam tace ta bada sa'ko Aisha tace dama shine mai motar? Ibtisam tace yayan Zarah ne fah Aisha tace kina nufin Dan uwan Zarah ne? Ibtisam tace eh Aisha tace kai Wlh sai naje na nemi number d'inshi Dan yayi min wlh Ibtisam tace gwara ki kama kanki wlh, domin gudun raini Aisha murmushi kawai tayi tare dayin gaba tana fad'in Indai dan uwan Zarah ne sai tasan yanda akayi ta had'asu Ibtisam wajan su Mum ta koma, bayan sun kammala cin abinci suka fito Kai tsaye wajan mota suka nufa inda Mum ta shiga tana fad'in zamu kama hanya Zarah tace Mum Abuja zaku tafi yanzu? Mum tace a'a kaduna zamu shiga gobe zamu koma yanzu yamma tayi ban son tafiyan dare Zarah tace Mum plz mu biku gobe sai mu dawo da kammu Mum tace OK Toh kuzo muje, "amma baku da lecture ? Zarah tace nidai banda shi, ban dai sani ba ko ibtisam Nada shi Ibtisam tace banda lecture gobe sai 4 Mum tace toh kuzo muje Zarah tace bari muje mu d'auko kaya, Jan hannun ibtisam tayi sukai ciki basu dad'e ba suka fito Najeeb ganin Sun shiga motar da yake shi yana gaba yasa shi fadin Mum Ina zasu kuma? Mum tace tare zamu gobe zasu dawo Tsaki yaja Driver dai tada motar yayi sukai gaba Gudu driver din yake shararawa a titi, suna tafiya suna fira "Mum tace yanzu saura wata d'aya biki koh? .zarah tayi caraf tace eh mum, kuma za'ayi bikin muna hutu wlh ba k'aramin dad'i naji ba Mum tace Yadai kamata, naga ma ibtisam duk kin rame, ko karatu ne? Ibtisam murmushi kawai tayi Da yake da Hausa suke maganan najeeb na sauraransu sai dai wani ya gane wani kuma baya ganewa, Yadai San suna maganan ibtisam zatai aure, "cikin ranshi yace amma kam duk Wanda ya aureta zaiyi fama, yarinyar da kwata kwata nawa take? Shekararta nawa da za'ayi mata aure tun yanzu, "Wanda dai ya aureta zai auri rashin kunya sannan babu abunda zai samu dan banga alaman tana da abunda mata ke dasu ba Kai tsaye basu tsaya koh inaba sai hotel 17, inda suka Kama d'aki, guda hud'u, Mum ita d'aya Zarah da ibtisam d'aya sai NAJEEB d'aya driver d'aya. Kowa shiga d'akinshi yayi danya huta. NAJEEB Bayan ya shiga abinci yayi order yace a Kawo Mai, "domin yunwa yake ji, and bazai iya cin abincin dasu mum sukaci ba a skul din su Zarah Washe gari k'arfe 10 duka suka gama shiri domin Kama hanya bayan sunyi breakfast a restaurant din hotel din "shi kam NAJEEB baici komai ba dan bai fito ba, koda ya fito yace kawai su kama hanya basai yaci abinci ba Zarah gaida Najeeb tayi ya amsa da fine kawai. " ganin mum a wajan yasa ibtisam itama gaidashi Mai yakon ya amsa saiya saki tsaki tare dayin gaba "ibtisam wani irin haushin kanta taji gashi Mum hankalinta baya wajansu dama ta sani bata ko kalleshi ba Mum tace ma driver ya kaisu garage susa su zarah a mota Kafin su tafi Haka koh akayi Kawo garage suka kaisu, inda akayi ciniki driver ya dawo ya fad'a ma Mum, ciro kud'i tayi taba masu Zarah sannan suka fita Bayan sunyi ma mum Allah kiyaye hanya.. Wani dan tasha ne ya shiga gaban ibtisam yana fad'in hjy Ina zaki, daka ta matsa saiya shiga gabanta "tace Malam ba tafiya bane Yace y'an mata kina dakyau fah ko zan samu number Tsaki taja tana k'okarin matsawa ya k'ara shiga gabanta Zarah tace Malam lafiya kuwa? Shima driver da yake gaba ya waigo yana kallonsu tare da dawowa Wanda a dai dai lokacin NAJEEB ya k'araso wajan wanda yana Mota yana kallon abunda ke faruwa bayan ya k'araso kallon mutumin yayi tare da tambaya lafiya kake shiga gabanta!? Mutumin da bajin turanci yake ba yayi gaba Najeeb kallon ibtisam yayi itama akaci Sa'a shi take kallo wani irin mugun kallo ya Mata tare da fad'in idiot, kallon Zarah yayi tare da fad'in kuzo muje mu saukeku sai mu wuce Zarah da ibtisam bayanshi suka bi Mum tace a'a ya kuka dawo? Najeeb yace Mum zamu mu saukesu Mum tace ai mun koma baya, sai kuma mun k'ara dawowa fah, suje su shiga mota kawai mana, muda ga hanyar mu nan Yace Mum plz, muje ban son long magana plz Mum shuru tayi ba tare da ta k'ara cewa komai ba Najeeb kallon driver yayi tare da fad'in what are you waiting for? Driver yace nothing, "tare da tada motar suka k'ara kama hanyar zaria Cikin 45mnt suka k'arasa inda suka saukesu sannan suka Kama hanyar komawa kaduna dansu wuce Abuja Zarah ta kalli ibtisam tace Anya Najeeb baya sonki kuwa? Ibtisam tace kina da hankali kuwa zarah? Zarah tace da hankali na mana, kalla saboda ke fah yasa yace a Kawo Mu har skul, duk saboda abunda wannan mutumin yayi miki ibtisam yace badan ni yayi ba, karki k'ara fad'in haka, wlh a yanda dan uwanki ya tsaneni na tabbata ko fyad'e yaga wasu za suyi min bazai hanaba, kawai yayi hakan ne saboda ke Zarah tace ni kuma? Naga bani mutumin yayi ma Abu ba, ke akama Abu Ibtisam tace plz ya isa, ki daina min wannan maganan karki manta ni matar wani ce bikina saura wata d'aya so plz banso tare tajan tsaki tace ko maza sun k'are sai yayanki gwara in zauna banyi aure ba Tana fad'in haka tayi gaba cikin fushi....... Read and leave it, dnt share to anyone *IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Zarah tsayawa tayi tana kallonta cikin mamaki, "lokaci d'aya tace ikon Allah, kai Indai ana son ganin fushin ibtisam toh a had'ata da Najeeb, ace sun dace, dariya Zarah ta saki lokaci d'aya sannan tayi gaba itama Koda ta k'arasa ganin ibtisam tayi dasu Aisha a cikin d'akin, "inda Aisha take tambayan ibtisam ina wannan handsome cousin din naki? Ibtisam tace Idan Zarah tazo ki tambayeta yayanta ne.... Shigowan Zarah ne yasa Aisha fad'in yauwa Zarah naji dad'in ganinki, "wlh tun jiya na k'osa ku dawo sai naga baku dawo ba, yanzu ibtisam ke fad'amin kunje kaduna ne Zarah tace eh bata wlh Aisha tace Zarah naga brother d'inki Kai Wlh ya had'u Sosai, plz ki had'ani dashi mana Zarah murmushi tayi cikin ranta tace aikam Indai Najeeb ne yafi karfinki domin keda kika watsar da kanki kizo kice kina sonshi, Allah ya kyauta, "amma a fili sai tace uhm karki bada mata mana Aisha tace Wlh Indai akan dan uwanki ne wlh zan bada mata kam, "Dan Allah Zarah ki had'amu dashi, "wlh sonshi kawai naji Inayi Zarah tace toh fah Aisha tace ki taimaka min da number d'inshi Zarah tace aishi baida number d'aya, domin baya zama waje d'aya Aisha tace miye aikinsa? Zarah tace pilot ne Aisha tace wow, Toh plz ki bani number d'inshi na Nigeria Zarah fad'a mata tayi, domin tasan indai Najeeb ne gata gashi Ibtisam kam sai taji tausayin Aisha ya kamata, ita ta rasa wanda take so sai wannan mara imanin, mara tausayi Wanda bai san darajan dan Adam ba, lalle Tana da aiki, inda tasan Waye shi dako kallo bai isheta ba, miye ma Abun so a tare dashi? Tsaki ta saki mara sauti Karfe hudu dai dai ibtisam ta tafi lecture wanda Dr jibril ne ya shigo musu, bayan ya gama lecture ya bu'kaci ibtisam ta sameshi a office Koda ibtisam taje office d'inshi tayi nocking, "bada izinin shigowa yayi Kai tsaye ibtisam ta bud'e kofar sannan ta shiga, "gaida Dr jibril tayi Idonshi na kanta ya amsa tare da nuna mata kujera ta zauna.. Ibtisam zama tayi Dr jibril baice mata komai ba sai rubutu da yayi tayi, a kalla yayi minti Goma yana rubutu sannan ya d'ago ya kalleta tare da kiran sunanta da Amina.. Amsawa tayi da na'am sir Yace Amina Mai yasa kike son bata rayuwarki? Koma ince kin bata, keda y'ar uwarki Kallon mamaki take mishi alaman bata gane abunda yake nufi ba Yaci gaba da fad'in, "koda kika ga ina biye miki, ina son hulda dake badan komai bane sai yanda naga irin nutsuwarki, da kunyarki, Ashe ba haka kike ba a cikin zuciyarki .... Amina a yanda na fahimta, koma ince gidanku kaman dakyar aka barki kika zo skul, na tabbata gidanku gidan tarbiya ne, koda ka irin firan da naji kinayi kwanaki keda granny d'inki, "is lyk ba'a son kizo skul but an barki kinzo shine kike son cin amanar iyayenki kika Fara bin kawayen banza Kece har tafiya kaduna Da sauri ibtisam tace sir bani d'aya naje ba, wlh nida Mum ne da Zarah Kallonta yayi cikin mamaki yace a wajan garage din Kawo na ganku kuna fitowa zaku shiga mota Ibtisam Labarin abunda Ya faru ta bashi, lokaci d'aya hawaye ya siraro mata, wanda bana komai bane sai na zarginta da yayi da Farko, Koba komai a zargi mutum abunda ciwo Sosai Dr jibril ido ya kura mata, yana kallonta yanda take hawaye, "lokaci d'aya ya sauke ajiyan zuciya tare da fad'in miye na kuka ibtisam?? Yau ce rana ta farko daya kirata da ibtisam Kasa magana tayi balle ta bashi amsa Dr jibril yace ibtisam abunda yasa na kiraki har nake fad'a miki haka, because ina miki kallon sister na, so am so sorry Kinga inda bakiyi min bayani ba zanyi ta miki wani irin kallo Ibtisam ta share hawayenta tare da fad'in hakane, ngd daka fad'amin Nan Dr jibril yaita bata shawara akan ta k'ara kame kanta akan kawayen banza, "daka karshe ya bata umarnin ta tafi, "koda ta tashi da ido ya bita har saida ta bace ma ganinsa Ibtisam da Dr jibril yanzu sun saba Sosai, har takanje office d'inshi tayi mishi tambaya wani zubin, "inda su Aisha suke fad'in soyayya suke ita da Dr jibril din Duk yanda ibtisam tayi musu bayani akan ba soyayya suke ita da Dr jibril d'inba sunki yarda Dan haka kawai ta barsu a haka dinne,. Su ibtisam Sun Fara exam gaba d'aya koda yaushe bata samun kanta saina karatu kullum suna cikin karatu ba dare ba rana Kabir ya kawo mata Katin biki danta rabama friends d'inta, "amma ibtisam ta'ki bama kowa, inda Zarah tace abama su Aisha Katin Ibtisam tace a'ah bata so ta gayyaci su Aisha, domin wlh Idan Abba ya gansu zaice da y'an duniya nake kawance Zarah taci dariya tare da fad'in Allah ya kyauta, "in mun dawo skul zasu San kinyi aure ai, zaki sha ciwon baki, suce baki fad'a musu ba Ibtisam tace karki damu Nasan yanda zanyi musu kawai Kedai kiyi shuru dan Allah karki fad'a musu Zarah tace shikenan, Nina k'osa ma muyi hutu wlh muje mu fara shiri dashi yanzu saura sati uku Ibtisam tace uhm nikam ko kad'an ban k'osa ba wlh Zarah tace uhm wai irin gulman nan na amare Ibtisam tace Wlh dagaske nake Zarah tace "kabir fah zaki aura masoyinki, Wanda kike so, kuma kike k'auna, wanda kuke burin mallakan junanku "ko yanzu dai an rage sonshi ne? Ibtisam tayi murmushi tare da fad'in ko kad'an, wlh Zarah ina matukar son kabir, tsantsar so nake mishi, bazan iya kwatanta miki irin sonda nake ma kabir ba, but zan iya cewa sonshi yana tafiya tare da jinin jikina ne, domin daka ranan da sonshi ya fita ina tunanin nabar duniya kenan, domin jinin dake gudana a jikina ya tsaya cak.... Zarah tace ikon Allah, haka kike son kabir din? Ah lallai Kabir yayi Sa'a Sosai Ibtisam murmushi tayi tare da fad'in, ko kuma kice Nayi Sa'a ba, domin na samu namiji kamili, bai tabamin maganan banza ba, wanda da yawa mazan yanzu in suka had'u da yarinya maganan banza ke kawo su Zarah tace hakane kam, sai dai muyi fatan Allah ya had'amu da maza na gari Ibtisam tace Allahumma Ameen. Kullum Aisha bata da hira yanzu saina Najeeb tare da k'ara fad'a musu yanda take sonshi, da kuma irin haduwarshi, gashi kullum ta kira baya d'auka Shi kam Najeeb a duniya ya tsani yaga aita kiranshi da yawa, sai yaji kawai baya bukatar d'aukan wayar, domin kuwa a cewarshi Indai aka kira mutum sau d'aya sau biyu bai d'auka ba, saika barshi yana uzuri, inya gani zai kira, "amma bawai kaita kira ba, yana ganin kira da wata number wanda bai sani ba, baya d'auka ne kawai saboda baya son yawan kira, sannan yasan koma Waye mistake din number yayi domin Najeeb waya Sani a Nigeria balle ya kirashi, duk Wanda ya sani yana da number d'insu, saina ibtisam dana Granny da baida shi. Najeeb wannan karan shi d'aya yazo, ba tare da y'an matanshi ba, dan haka sai yaji kwata kwata baiji dad'in k'asar ba, dan haka ya yanke zai koma jibi kawai. Ranan dasu ibtisam sukai hutu harna wata d'aya da sati d'aya, haka suka dinga sallama da kowa, yayinda wasu ke murna zasu gida, sukam irinsu Aisha haushi sukeji, domin Sun san idan suka koma Gida babu runs, dole a kame Kai sai an dawo skul Ibtisam office din Dr jibril taje amma bata sameshi ba, dan haka ta tura mishi message da fad'in "sir I come to your office but you are not around, "nazo Nayi sallama, but mun wuce sai an dawo skul, Tana fad'in haka ta tura mai sa'kon sannan ta wuce tare da saka wayan cikin jaka Ibtisam da Zarah motar Haya suka shiga, inda suka tafi Kano, domin dai Zarah tace Tana tare da ibtisam tunda biki ya matso. Koda su ibtisam suka isa Gida, basu suka kaiba saida yamma, gaba d'aya a gajiye suka k'arasa gida, domin motar da suka shiga batai wani gudu Sosai ba Granny ganin su ibtisam da zarah yasa ta saki gud'a tare da fad'in kunga Amarya wajan kabiru Ibtisam da gudu ta nufi Granny din tayi hugging dinta tana fad'in wayyo Granny I miss you so much wlh Granny tace karki karyani miye kuma nis ziyu Dariya ibtisam da Zarah suka saki, sannan ibtisam tace Granny ina nufin Nayi kewarki da yawa Granny tace au yanzu na gane Nan sukai ciki inda suka zauna a falo sunata fira harda ummi. Koda ibtisam suka shiga d'aki ta ciro wayarta cikin jakarta Wanda tunda ta saka wayoyinta cikin jaka bata K'arabi ta kansu ba, sai yanzu, ganin misscall d'in Dr jibril tayi har guda biyu, sannan message d'in da shima yayi mata kaman haka... Plz just give me 5minnute muna meeting, I need to see you before you leave. Koda ta gama karantawa ido ta lumshe alaman kash mai yasa nasa wayar cikin jaka? Gashi banji kiranshi ba and banda message d'inshi ba, kiranshi tayi amma taji baya shiga har sau biyu tana kira amma not reachable dole ta hakura ta barshi Tun daka ranan da ibtisam ta dawo aka fara Mata gyaran jiki, su dilka Gefen maganin Mata kuma Granny tace baza'a bata wani abu Sosai ba, tunda budurwa ce, kar a wahalar Mata da jika, gwara inta tare da sati biyu sai ta Fara shan maganin Mata, granny Tana gyara ibtisam Sosai, kaman yau ibtisam da Zarah na zaune saiga Granny da wani magani tazo tana fad'in firan Mai akeyi ne haka? Zarah tace firan duniya mukeyi da kuma yanda biki zai kasance Granny tace ai ranan saina taka rawa, "lokaci d'aya kuma ta saki gud'a Ibtisam dariya ma Granny ta bata, tare da fad'in ai dole ki taka rawa tunda burinki ya cika za'ayi min aure, kinyi nasara Granny tace Wlh kuwa, kaman kin sani, yarinya ai bazaki gane ba, sai an d'aura kin shiga daka ciki, zaki gane banbancin aure da kuma rashin aure, "wlh ibtisam babu abunda yakai dad'i yau a duniya kaman ace mutum na d'akin mijinshi, cikar mutum saida iyali, "yau ki duba koda namiji ne In baida iyali duk dukiyarshi sai kiga ana mishi wani kallo, in ba'ayi wasa ba sai kiga ana zargin mutum, wanda ba komai yaja mishi ba sai rashin iyali da bai dashi Zarah tace Wlh hakane Granny ai cikar mutunci shine gidan miji, sannan in mutum Nada aure ana mutunta shi Sosai, fiye da wanda bai dashi Granny tace yauwa y'ar albarka, "Kema Bari a Gama na takwarata sannan in dawo kanki keda wancan dan banzan miskilin, ni naji ance yazo yana nan koya koma? Zarah tace kaman yana nan fah, dan munyi waya dashi d'azu amma yace cikin week dinnan zai koma Granny tace saboda tsiya bazai tsaya Ayi auran ibtisam ba, Kafin ya koma? Zarah tace Granny ai saiki kirashi kice karya koma ya jira Granny d'auko yar karamar wayarta tayi tana fad'in kiramun mamanki tare da mi'ka ma Zarah wayar Zarah saka number d'in Mum tayi tare da dialing number din sannan ta mi'ka ma Granny Ringing uku Mum ta d'auki wayar tare da sallama, tana gaida Granny Granny amsawa tayi, tare da fad'in "Ina miskili? Mum tace yana d'akinsa... Yauwa gashi ya fito ma in bashi wayar ne? Granny tace a'a koya amsa wayar Mai zaice? Koni Mai zance Mai tunda ba yaran juna muke jiba Mum dariya tayi tare da fad'in hakane Mama, Yadai kamata ki koya wannan yaran na Najeeb Granny tace wa? Allah ya kyauta barni da nawa Yaran, kina jina? Mum tace eh inaji Mama Granny tace ki fad'ama miskili ya tsaya Ayi bikin ibtisam Kafin ya tafi, "naji Zarah tace Zai koma.... Kallon Zarah tayi tace yaushe ma kika ce zai koma? Fassara min d'azu naji turanci kikayi Zarah dariya ta saki sannan tace cikin satin nan, "Granny tace yauwa kina jina Mum da itama Dariyar takeyi tace eh inaji Granny tace cikin satin nan zai koma, kice ya tsaya Ayi bikin dashi, dan naga shi baya son zumunci sai rashin mutunci ya iya Mum tace zan fad'a mishi yanzu sannan sukai sallama da Granny Mum kallon Najeeb tayi dake zaune yana danna waya, tace Najeeb yanzu mukai waya da Mama Kallon Mum alaman wace Mama kuma? Mum kaman tasan abunda yake nufi tace da Granny mukai waya, tace in fad'a maka ka jira Ayi bikin ibtisam dakai Tsaki Najeeb ya saki tare da fad'in that old woman sai kuma ya kuma sakin wani tsakin tare da fad'in bazan tsaya ba akan Mai zaisa in tsaya? Mum ki fad'a mata nace bazan tsaya ba, ina ruwana da wani biki? Miye nawa a ciki da zan tsaya? Plz Mum ni inada abunyi Mum tace Najeeb bikin y'ar uwarka nefa za'ayi, kake fad'in haka Yace Mum banda business da bikin, saboda biki sai inki tafiya wajan aiki? Mum tace zaka iya d'aukan excuse ai Najeeb, inaga hakan zaiyi NAJEEB yace no Mum gobe zan koma, bazan zauna ba, sannan aure kuma Allah ya bada zaman lafiya, I have nothing to do with d weeding infact yarinyar da bata da kunya why will I have to attend her wedding Mum tace toh fah, kai kowa kace baida kunya?lallai kam amma k'aryar mutum yace ibtisam bata da kunya yarinya mai ladabi Najeeb tabe baki yayi Mum taci gaba da fad'in aure ne dai kace bazaka tsaya ba, amma kar ka k'ara fad'in cewa ibtisam bata da kunya domin kuwa tana dashi Sosai ga girmama na gaba Najeeb yanda Mum take Yaban ibtisam sai Abun ya bashi mamaki da dariya kuma, cikin ranshi yace Mum bata san wacece wannan yarinyar bace, green snake kenan Hhhhh kunji NAJEEB wai ibtisam ce green sneak Granny Bayan ta gama wayar ta mi'ka ma ibtisam maganin dake hannunta, tace gashi Kinga nama manta na tsaya fira gashi ki dinga tsarki dashi ibtisam tace Granny miye wannan kuma? Granny tace maganin sanyi ne, kin San yanzu idan Mace Nada sanyi saiya rage mata ni'ima, kiga miji yana Abu da mata baya jin dad'i Ibtisam kam kunyar maganan Granny taji Granny ta lura da hakan tace yama kuke kiran abunda da turanci? Zarah tace infection Granny tace yauwa shi, ai mugun ciwo ne, kusan yawanci mata na d'auke dashi, wasu sun sani wasu basu sani ba, sai dai muce Allah ya kiyaye, "Dan haka ke ibtisam saiki Fara maganinshi NOTE: yana dakyau in yarinya zatai aure tayi treating infection, kije hspt a dubaki aga ko kina dashi, ko baki dashi, inko kina dashi ki nemi magani Kafin aure, domin infection yana rage ma mace ni'ima Sosai, bawai aita dura ma yarinya maganin Mata ba, a'ah ku nema Mata maganin sanyi, domin duk maganin da zaku bata babu abunda zai Mata Indai tana da infection, domin yakan saka ni'imar mace ta daskare, gashi kunyi ta dura mata maganin Mata, wanda zai tursasa ni'imar fita, gashi tana da infection ya'ki fitowa sai yaita sama yarinya ciwon ciki da sauransu, "so plz maganin Mata bashi bane, Nop kuyi maganin infection shine babban matsalan, da yawa Mata na complain akan matsalan wata tace tayi na asibiti baiyi ba wata tace tayi na gida shima baiyi ba, y'ar uwa saifa kin dage, domin infection ba lokaci d'aya yake tafiya ba, shigarshi baida wuya amma fitanshi akwai wuya, musamman masu abokiyar zama, inke kina magani keda miji, ita abokiyar zamanki batayi Kinga infection bazai barki ba, sai dai ya ragu, so mata ku daina wani rubibin siyan kayan mata, just ki tsaya ki nemi lafiya daka wannan cutar ta infection Najeeb kam kaman yanda Ya fad'a Washe gari yabar k'asar domin shidai bazai iya zama ba, gashi babu giya babu y'an mata, dole yasa ya koma inda yafi wayau An fara hidiman bikin ibtisam da Kabir, ibtisam tayi wani mugun cikowa, tare da wani haske Tana shinning, lallai anyi mata gyara ko Ince ana kanyi, ibtisam gaba d'aya ta saki jikinta Sosai ana hidiman da ita, dan tasan Kabir bata da matsala dashi akan karatun ta. Yau za'a kawo kayan akwati dan haka ibtisam da Zarah suka bar gidan gaba d'aya, suka shiga kasuwa, Dan suyi siyayya Zarah da ibtisam suna wani shagon siyan Gyale domin Zarah zata siya, saiga kiran Dr jibril ya shigo wayan ibtisam mamaki tayi domin tunda ta kirashi baije ba tun sanda sukai hutu bata K'ara kira ba, dan haka ta d'auka tare da sawa a kunnenta Tace ina wuni sir? Dr jibril ya amsa da lafiya Amina, ya gida hope ana karatu a gida? Ibtisam tayi dariya tare da fad'in eh munayi sometimes Yace sometimes kuma? Tace eh sir kasan ba kaman a skul ba, nan mutum yana gida, koka Fara wani abun zai taso dole ka bari kaje kayi, ga kuma Aiki, Kaga duk a skul babu wannan Yace you are right, I just call to say hi Ibtisam tace nagode sir, tare dayi mishi sallama Zarah ta kalli ibtisam Bayan ta kashe wayan, tace Dr jibril neko? Ibtisam tace eh Zarah tace yasan ko zaki aure kuwa Ibtisam tace a'a nifa babu wanda ya Sani a skul Zarah tace inaga yana dakyau ki fad'ama Dr jibril zaki aure Ibtisam tace akan wani dalili zan fad'a masa? Zarah tace saboda wlh mutumin nan koda bai fad'a ba, sonki yakeyi Tsaki ibtisam taja tare da fad'in kema kin Fara biyema su Aisha koh?.. Zarah tace ba haka bane, na dad'e Ina nazari akai, amma ina Mai baki shawara ki fad'a Mai zaki aure domin.... Toh wai miye na boye boyen zaki aure ne ma Ibtisam tace Kinga malama biyashi kud'inshi mu tafi inada abunyi Zarah tace uhm Allah ya kyauta tare da biyan kud'in gyalen suka fita Shop rite, suka je daka kasuwa, inda suka fara siyayyan kayan za'ki, duk dan su bata lokaci kar suje gida da wuri, tunda 4 akace za'a kawo akwatin. Y'an Kawo lefe Sun kawo akwati goma sha biyu, aka kawo set biyu kenan, gaskiya kabir yayi k'okari domin ya zuba kaya na Kece raini, anba ma y'an Kawo akwati abunda aka tanada na ciye ciye tare da kud'i wanda ake badawa na tukwici Au ibtisam sai wajan 6 suka dawo gida a gajiye, suna shiga toilet ibtisam ta fad'a domin tayi wanka, dan KABIR yace zaizo anjima ita kam zarah kayan akwati ta tsaya gani tana fad'in ibtisam anyi goshi gaskiya kayan sunyi kyau, domin kaya ne masu tsadan gaske KABIR yasa ma ibti d'inshi Koda ibtisam ta fito daka wanka, bata koje inda kayan lefen suke ba, domin kunya takeji, Toh akan wani dalili ma zata tunda Nata ne, kuma tare dasu za'a kaita Wajan karfe 8 da wani abu saiga kabir yazo wajan ibtisam, kiranta yayi a waya tare da fad'in ina waje Fita tayi Kai tsaye hijab ne a jikinta domin wando tasa da top saita d'aura hijab, "Kai tsaye cikin motarshi ta shiga inda ta ganshi shi d'aya tace yazo su shiga falon ba'kin dake gidansu. Kabir yace a'ah nazo ne kawai na ganki, in wuce Nayi missing d'inki Sosai Murmushi ibtisam tayi tare da fad'in yaushe ma ka shigo Kano baka fad'amin ba sai d'azu naji ka kira zaka zo. Kabir yace Wlh Ina zaune kawai naji Ina son ganinki Ibtisam murmushi tayi tare da satan kallonshi taga shima ita yake kallo Da sauri ta juya tare dayin k'asa da kanta Kabir kam dariya yayi danya ganta sanda take kallonshi domin idonshi na kanta, "a hankali yace ibtisam bazaki iya kallon mijinki ba na wani lokaci? Uhm kawai tace tare dasa hannunta a fuska ta rufe tana murmushi Jin hannun Kabir tayi akan hannunta ya ri'ke yana k'okarin cire mata hannunta akan fuskanta Gabanta taji ya fara dukan uku uku, domin tunda take dashi Bai taba Taba mata jiki ba sai yau, harya cire mata hannun nata daka fuskanta kanta a k'asa ta kasa koda d'aga kanne domin ta rasa mai takeji a halin da take yanzu Hannunshi yasa ya d'ago Mata da fuskanta tare da juyo da fuskan Nata tana kallon nashi, ido suka had'a, da sauri ta lumshe idonta domin bazata iya kallon idonshi ba dan ko yanzu data kalla saida taji wani irin mugun faduwan gaba Shiko kabir idonshi na kanta, wani irin sonta ne ke fusganshi ji yake kaman yayi hugging d'inta, "lokaci d'aya ya saki murmushi tare da kiran sunanta da ibti plz open your eyes I need to see it Ibtisam bata bud'e idon ba,haka bata motsa ba, domin gaba d'aya jikinta a mace yake tunda kabir ya tabata, mamaki take cikin ranta tare da fargaba, ko ince sabon al'amari daka Kabir din data gani yasa ta kasa wani kwakwaran motsi. Kabir kam har yanzu idonshi nakan fuskan ibtisam yana kallonta, wanda idonta yake a lumshe, lokaci d'aya yasa bakinshi cikin nata ya fara kissing d'inta Ibtisam da sauri ta bud'e idonta tare da k'okarin tureshi amma ta kasa, a kalla yayi wajan 2mnt yana tsotsan bakinta, tun tana tureshi harta Fara hawaye..... Lokaci d'aya ya saketa. Ibtisam ganin ya saketa yasa ta Fara k'okarin bud'e kofar amma ya danna luck, wanda kofar ta kasa buduwa Kuka ta saki Sosai tare da fad'in ka bud'emin kofa in fita Kabir janyota yayi jikinshi K'okarin tureshi ta farayi amma ya ri'keta dakyau wanda yasa ta kasa kwatan kanta, dole yasa ta tsaya tare da k'ara kwantar da kanta akan jikinsa tana kuka A hankali yace am so sorry my ibti, na kasa controlling kaina, plz forgive me, sonki yasa nayi hakan amma ba halina bane ibtisam Bata ce mishi komai ba, sai dai kukan da takeyi yad'an lafa, ba kaman daba Nan yaci gaba da rarrashinta, cikin ranshi kuwa k'ara godema Allah yayi domin ya tabbata ibtisam koda baya nan zata ri'ke mishi kanta, duk da yana fama da so da kuma burin kasancewa da ita, yayi hakan ne danya gwadata kuma Alhmdlh taci jarabawan Domin inda ta yarda batai k'okarin hanashi ba, zaiji tsoran auranta domin zaiga bazata iya ri'ke mishi kanta ba, toh yanzu Alhmdlh gashi harda kuka takeyi danya Mata kiss Wanda shi d'aya yayi mata bata maida mishi martani ba, sai k'okarin cire bakinta daka nashi da tai tayi A hankali ibtisam ta janye jikinta daka nashi tare da saka hannunta Tana share hawayenta Mi'ka mata tissue yayi K'in amsa tayi tare da fad'in plz ka bud'emin kofar Ina son shiga gida Kabir yace ibtisam wai wannan fushin da kikeyi na miye? Karki manta nine Zan aureki nan da kwana biyar za'a d'aura auranmu, toh miye dan nayi kissing d'inki is nothing b.... Ibtisam ta Katseshi tare da fad'in may be Kai a wajanka ba wani abu bane, kabir ina son.... Murmushin da kabir yayi shine yasa tayi shuru ba tare data fad'i abunda tayi niya ba Kabir murmushi yayi domin jin ta kira sunanshi Kai tsaye abunda bata tabayi ba kenan, Kabir yace ina son ki sani ibtisam ni kabir nine mijinki insha Allah, Ina son ki fahimci wani abu, wlh ibtisam ina sonki dagaske ban taba tunanin koda da minti d'aya bane ni in cutar dake ba, so ina son ki sani sonki a jinina yake, nayi miki kiss just to know who you are, in zakiyi min adalci how many month na sanki, but ban taba attempting na in taba koda hannunki ba. Ibtisam shuru tayi tana jinshi lallai abunda kabir ya fad'a hakane, bai taba tabah mata jiki ba sai yau, ido ta lumshe cikin jin kunya wannan ne rana ta farko dana miji yayi kissing d'inta, gaba d'aya jikinta wani iri yake mata, damma anyi bada son ranta ba hhhhh Kabir yace my ibti plz forgive me ibtisam cikin murya wacce tayi kuka, tace ina son hakan Karta kuma faruwa, plz karka manta Idan mace dana miji suka kebe na ukunsu shaidan ne, ina jin tsoran karmu aikata abunda zai haramta auranmu, ko kuma muyi abunda za muyi dana sani, ban taba fad'a maka wannan Abun ba but yau zan fad'a maka, "bazan iya juran in rasaka ba, ni nasan Sonka a jini na yake, ban San ya kakeji a tare dani ba, but ni Ina jinka duka ilahirin jiki na, nasan abunda nake fad'a mata bako wace mace zata iya fad'ama namiji gaba da gaba ba, ina fad'a maka hakan ne domin kasan irin sonda nake maka, sannan kuma karka k'ara aikata abunda kamin yau, domin bazan iya juran rasaka a rayuwa ta ba,"ban taba son wani namiji ba sai kai, ban San so ba sai a kanka, Dan Allah Ina son karmu aikata abunda za muyi dana sani, wlh Ina jin tsoran abunda zai rabamu sai kuma ta saki kuka mai sauti Gaba d'aya KABIR rudewa yayi tare da rungumo ta jikinshi yana fad'in ibtisam ni nasan abunda nayi miki Allah shine shaida na bada wani mugun abu nayi miki ba, sannan ina son ki sani bazamu aikata abunda za muyi dana sani ba, "ibti Kece mace ta farko Nima dana Fara so, duk da y'an mata da dama sunce suna sona, amma Kece naji Ina So, kuma nake burin aure, ban taba tunanin inyi wani abun da zai zama Abun kunya gareni ni dake ba, yau Ina cikin farin ciki my ibti ta fad'amin irin sonda take min am so happy Da sauri ta janye jikinta daka nashi, wani irin kunya taji ta kamata lokaci d'aya, tare da fad'in maina aikata, hannu tasa ta rufe fuskanta cikin jin kunya Kabir kam dariya yayi tare da canza firar tasu dan yaga yanda taji kunya akan abunda yace, dan haka saiya canza firan da fad'in ibtisam kinga kayan lefenki kuwa?.. Kaita girgiza alaman a'a Yace Mai yasa ko kayan ne basuyi miki ba? Tace a'a haka kawai Kallonta yayi tare da kura mata ido, yace ibti are you happy with this marriage kuwa? Da sauri ta kalleshi ido cikin ido domin ita yake kallo, tace am happy with it mana, "maika gani?? Kabir yace naga kince baki ga kayan lefenki ba, naso in miki yafi haka, in miki guda 24, but banda enough kud'i gidanki ya cinye kud'in Ibtisam tace ko d'aya wlh, abunda kayi yayi fatana shine Allah yasa ma auren albarka, sannan abunda yasa ban gani ba saboda ina jin kunya, bazan iya zuwa ince zan kalla ba, gasu ummi a gidan,"kaji wannan shine dalili na, nak'in kallon kayan Kabir yayi murmushi tare da fad'in yayi kyau, hakan yayi my shy ibti Dariya tayi Yace Bari inzo in gudu yunwa nakeji Sosai Ibtisam tace ko in kawo maka abinci Kabir yace a'a, Bari inje kawai Ibtisam tace plz muje kaci, kaga in.... Yace ya kikai shuru Tace ba komai, muje kaci a nan. Yace no my ibti Ibtisam tace Bari in kawo maka snack Toh, bud'e kofar tayi amma taji a rufe kallonshi tayi alaman ya d'aga mata Murmushi yayi tare da d'aga mata sannan ta fita Tayi wajan 5mnt sai gata da cooler guda uku a cikin basket dasu wasu Abu a plate guda biyu ansa full paper an rufe, bayan motar ta bud'e tare da ajiye Mai sannan ta rufe kofar Bud'e gaban motar tayi wanda ta tsaya a tsaye ba tare data shiga ba, tace gashi saida safe koh Kabir murmushi yayi tare da fad'in wannan ne snack din koh? Dariya tayi tare da fad'in Toh naga kaki yarda in kawo ma, kuma Nasan in ba'ayi wasa ba, sai dai kasha tea Dariya yayi yace tunda shine abincin gauraye koh Ido ta lumshe tana murmushi Sallama yayi mata tare da fad'in sai munyi waya yayi gaba Cikin gida ibtisam ta shiga, kai tsaye d'akinsu ta shiga inda ta iske Granny da Zarah suna fira Granny tace Sai yanzu kabirun ya tafi? Ibtisam eh kawai tace tare da kwanciya tayi ruf da ciki Tana tunani, wanda ba tunanin komai take ba saina abunda ya faru tsakaninta da kabir, ido ta lumshe wani irin son kabir Mai tsafta takeji yana k'ara shigarta, lallai ina son kabir, sonshi ya kamani da yawa. Allah na gode maka daka bani shi a matsayin miji, Allah ka bamu zaman lafiya, tare da hakuri da junanmu da kuma son juna..... Zarah ce ta katse mata tunani da fad'in ibtisam Yadai naga kinyi shuru?.. Granny tace uhm ai tayi shuru tunda ansha kalaman soyayya Dariya ibtisam tayi tare da tashi ta zauna tana kallon Granny tace Wlh Granny kina da abun dariya Granny tace ahaf ai Nasan komai, domin wannan shurun bana banza ba Ibtisam sai taji ta tsargu tana tunanin kodai Granny taga sanda kabir ya mata kiss ne? Wanda hakan yasa ta kame bakinta tayi shuru ba tare data k'ara cewa komai ba Granny tace uhm bari dai inje in watsa ruwa inyi bacci Ibtisam kam gaba d'aya ranan sai juyi take tana tunanin abunda ya faru tsakaninta da kabir Haka shima ta gefen KABIR din, wani irin sonta yakeji yana k'ara fusganshi, lallai yana son ibtisam da yawa, wanda ya tabbata sonta a jininshi yake. Hidima ake Sosai na bikin ibtisam anje anyi mata danki a dangareren gidanta ginin gidan sama, sama akwai d'aki uku, k'asa kuma akwai d'aki biyu, ansa Mata gado a d'aki uku, sannan anyi mata jeran falo, gaskiya Abba yayi k'okari Sosai domin ya kashe dukiya Sosai akan wannan hidiman bikin, sannan ya fitar da y'arshi kunya, dan yayi mata kayan d'aki masu kyau masu tsada kuma, sai dai ayi musu fatan samun zaman lafiya da zuri'a dayyiba Biki Wan shagali, yau za'ayi bridal shower inda aka kayata a hall, Mata ne zallah kawai a wajan inda Amarya tayi dressing cikin wata arniyar gown, Wanda yayi mata mugun kyau, ibtisam ba'a Mata wani makeup Sosai ba, Zarah ce tama shafa mata powder domin sunce kwalliya sai ranan dinner, Anci ansha anyi rawa kowa ya watse Ranan da za'ayi dinner Mum tazo Kano Wanda ranan bikin saura kwana uku Masu makeup aka kawo inda suka tsara ma Amarya kwalliya na Kece raini, gaba d'aya ban gane ibtisam ba, domin tayi wani irin mugun kyau, lallai ibtisam kyakyawa ce, shi kanshi kabir daya ganta ranan saida yayi mamaki, domin ita ba ma'abociyar yin kwalliya bace, lallai yayi Sa'a daya samu ibtisam a matsayin mata, wajan zaman amarya da ango su biyu inda sukai bala'in kyau, gaba d'aya iyayen amarya da ango sun hallari dinner din, inda Zarah ta bada kad'an daka tarihin Amarya, Tahir kuma ya bada na ango, ranan anyi B'ari da kud'i wajan lik'i, kabir sai kafu kafu yake da ibti d'inshi Anci ansha sannan aka fara tafiya, ango da kanshi ya dawo da Amaryanshi gida, koda suka faka motar a kofar gidansu ibtisam, kallonta yayi tare da fad'in Amarya bakya laifi, koda kin kashe dan masu gida Ibtisam tayi dariya tare da fad'in kai dako an d'aureni, in kashe d'an masu gida Kut Shima dariyan yayi tare da fad'in babu Mai d'aureni karki manta kefa amaryan barrister Kabir ce, Kinga kuwa babu Mai d'aure min ke Dariya tayi Sosai ba tare da tace komai ba Yace Kinga yanda kikai kyau kuwa? Kai dama haka kike dakyau ban sani ba? Gaskiya am lucky Ibtisam tace uhm. Kabir ido ya k'ura Mata yana kallonta. Ibtisam da kanta ke k'asa jin yayi shuru yasa jikinta ya bata kaman yana kallonta ne, A hankali ta d'ago kanta Aiko caraf idonta ya sauka a nashi, da sauri ta kauda kanta gefe tare da fad'in ina jin bacci Zan shiga gida Kabir murmushi yayi tare da kamo hannunta ya ri'ke yace kin gaji da ganina ne?? Kaita girgiza alaman a'a tana kuma k'okarin kwace hannunta daka nashi Ganin tana son ta janye hannunta daka nashi yasa ya k'ara ri'ke hannun Nata dakyau, tare da fad'in tunda dai bakya son ganina let me go Tace a'a kawai na gaji ne Sosai Kabir yace OK saida safe Da sauri tace Allah ya kaimu, domin ita burinta ya sakar mata hannu daka ri'kon da yayi mata Shiko kabir bai sakar mata hannun ba, sannan bai bud'e motar ba,dan yayi luck d'inshi A hankali tace let go of my hand, I need to go and sleep plz Sakar mata hannun yayi tare da fad'in take care Tace I will sannan yayi unlock din motar ta fita Cikin gida ta shiga wanda yake makil da mutane, kai tsaye d'akinsu ta nufa wanda babu wani ba'kon daya sauka a d'akinsu Zarah tace ina kuka je keda angon naki? Ibtisam tace muna waje tun d'azu Zarah tace nasha ko AI kun biya wata duniyar ne Uhm kawai ibtisam tace tare da kwanciya akan gadon d'akin Tana fad'in Kai na gaji Wlh, Bari in huta kad'an, in tashi inje in wanke wannan makeup din Zarah tace aiki ja, wlh kinyi kyau Sosai, sun iya makeup Ibtisam tace Sosai kuwa. Zarah tace nifa ina son saki a status Amma saboda karsu Aisha su gani na kasa saki Ibtisam tace in banda abunki kiyi Hiding nasu su daina kallon miki status mana Zarah ta saki dariya tare da fad'in hakane fah, kai Bari inyi yanzu in saka Washe gari Thursday kuma ranan za'ayi kamu, A ranan Ahmad brother d'in ibtisam yazo, shida Dad, ita dama Mum a hotel ta sauka, domin tace bata iya kwana cikin mutane Ibtisam tayi murnan ganin Ahmad Sosai Anyi ma ibtisam makeup inda aka tafi wajan kamu, shima kamun an k'ayata shi Sosai, inda ango da abokanan ango suka zo suka musu lik'i tare da d'aukan amarya da ango hoto, suka dan zauna na wani lokaci wanda bai wuce minti 30 ba, sannan suka wuce. Hall din da akai kamu din yayi matukar tsaruwa, da had'uwa, komai dai gwanin burgewa da sha'awa, abun ba'a cewa komai Anci ansha Anata son Barka Kafin kowa ya watse daka wajan Koda suka koma Gida, ibtisam wanka tayi tare dayin sallah sannan ta kwanta danta huta, domin gaba d'aya tunda aka fara wannan hidiman bikin bata samun hutu Tana kwance tana tuna ranan da Kabir yayi kissing d'inta, ido ta lumshe tare da furta Anya zai barni kuwa har in kammala karatu na kuwa? Uhm naga yanda yake ta zakewa uhm..... K'aran wayarta ne ya Katse Mata tunani D'auka tayi taga kabir dinne, sawa tayi a kunne tare da fad'in hello Kabir yace my ibti kinyi bacci ne? , Tace a'a, nadai kwanta Ina shirin inyi Yace OK, yau fah kinyi kyau Sosai gaskiya Tace uhm nagode Yace gobe zani Abuja, gaba d'aya na manta muna da zama a court wlh, gashi gobe Friday Ibtisam tace toh fah, yanzu inka tafi goben sai yaushe kenan? Kabir yace goben zan dawo, zan tafi da sassafe, coz 10 zamu zauna, shap na manta wlh gaba d'aya Ibtisam tace Allah ya kaimu, Allah ya kaika lafiya ya dawo mun dakai lafiya Ya amsa da Ameen my ibti Sun taba fira Sosai inda yayi mata sallama Washe gari tun 6 kabir ya kama hanyar zuwa Abuja Masu iya magana dai sukace rana bata k'arya sai dai Uwar d'iya taji kunya, A yau juma'atu babban rana a garin Kano Bayan an idar da sallah juma'a aka fara maganan daurin auren ibtisam da Kabir Wanda Dad ne wakilin ibtisam Ana faman son a d'aura aure sai ga wani ya shigo cikin masallacin da sauri yana fad'in ku dakata, inada magana Nan kowa hankalinsa yayi kanshi.. Mutumin ya kalli Abba, tare da fad'in karka yarda ka aura ma kabir y'arka, domin yana da cutar nan Mai karya garkuwan d'an Adam, wato HIV aid Gaba d'aya aka saki salati, d'aya daka cikin dangin kabir ya tashi cikin zafin rai, tare da fad'in amma kam bawan Allah wannan wani irin kazafi ne? Mutumin idonshi nakan Abba yace, bawan Allah gaskiya na fad'a, amma idan zaku cuci yarinyar shikenan, ni Nayi gaba, in kuna tantama ku gwada Abba kam shuru yayi yana nazari, gaba d'aya kanshi ya kulle Dad ne yayi karfin halin yin magana tare da kallon iyayen Kabir, yace inaga Ayi gwajin HIV, Kafin Ayi bikin Nan k'anin mahaifin Kabir yace wannan ai cin fuska ne, kenan Sun yarda da abunda wannan Makaryacin yace? Dad yace ko d'aya, amma domin a kauda tantama ko zargi inaga Ayi gwajin Nan k'anin mahaifin Kabir yace tunda suna zargin kabir su ri'ke y'arsu, basa son auren Wani aminin mahaifin Kabir yace gaskiya ne, dama su Dad sun tarasu ne dan suci musu zarafi Dad abun dariya ma ya bashi, shidai baiga Abun fad'a ba, kojin zafi, kenan dagaske yana da HIV, din tunda suka d'auka da zafi Dad yace kuyi hakuri, dukanmu ba yara bane, ina son ku sani mu iyayen yarinya bazamu Jefa rayuwarta cikin hatsari ba S.... Nan abokin baban kabir yace babu damuwa mun gode, amma ina son ku sani yanda aka tara mutane a nan, toh sai anyi wannan aure, ni naba ma kabir auran y'ata, ku kuma saiku aurar da y'arku mu gani Dad murmushi yayi tare da fad'in shikenan, itama yanzu za'a aura Nata auran a gabanku, tunda baku da adalci... Nan Dad ya ciro kud'i ya mi'ka ma Abba d'aya sannan yaba iyayen Kabir masu, ya kalli Abba yace ina nema ma Najeeb auren ibtisam Nan Abba ya girgiza kai tare da fad'in ni zan bada sadaki domin d'ana ne NAJEEB, Nan take Abba ya ciro dubu d'ari aka d'aura auren Najeeb da ibtisam Suma aka d'aura auren kabir da Hafsat Toh kabir dai yana hanyar dawowa kaduna, koya zaiji wannan Abun inya dawo? Sannan ga ibtisam da aka d'aura mata aure da babban enemy d'inta, itama koya zata ji wannan Abun? Toh Uwar Gayya NAJEEB, Zaima yarda da wannan auren kuwa? Musamman yanda baya shakkan kowa, yaga an d'aura mai ibtisam yarinyar da yake fad'in bata da kunya, sannan bata da komai..... Yanzu aka fara muje zuwa...... Read and leave it, dnt share to anyone *IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Bayan an d'aura auren ibtisam da Najeeb, nan take aka d'aura na hafsat da kabir suma. Inda dubban mutane suka shaida wannan auren Bayan mutane sun Fara fita, daka family din ibtisam saina KABIR cikin masallacin Abokin mahaifin Kabir yace kayan da kuka saka a gidan nawa kuka kashe? Abba shuru yayi ba tare da yace komai ba, domin ya Lura kaman y'an uwan kabir sun d'auki abunda zafi, wanda shi baiyi zaton haka daka garesu ba, ko kad'an, dan yasan y'an gidan mutunci ne K'anin mahaifin Kabir yace ku Fada nawa kuka kashe, dan Inaga tunda Abun ya zama haka gwara a baku kud'in kayan tunda ankai an kuma jera Dad yace hakane, sai dai ina son ku sani, mun bar ma kabir kayan da duk mukasa a cikin gidan, koba komai ya nuna mana k'auna domin na tabbata inda ya..... Mahaifin hafsat ya dakatar da Dad tare da fad'in kayi hakuri amma maganan gaskiya bazamu amshi wannan kyautar ba, domin y'atace zata zauna a gidan, kuma a matsayina na mahaifinta inada burin yi mata komai in zatayi aure Dan haka ku fad'i abunda kuka kashe Dad ya kalli Abba tare da fad'in ya fad'a abunda ya kashe tunda yace haka Nan Abba ya fad'a, tare da fad'in wasu ya manta Mahaifin hafsat check ya rubuta tare daba wani yace yaje banki yanzu da sauri inya Kawo kud'in saiya kaima mahaifin ibtisam gida Abba da Dad tashi sukayi suka tafi, harda Allah Abba baiyi zaton haka daka family din KABIR ba, koda yake ya gode Allah da hakan ta faru Koba komai y'arshi ta tsira daka wannan mugun cutar Mai Karya garkuwan jikin d'an Adam, toh Ina ma mutumin da yazo ya fad'a? Koma wanene Allah ya biyashi, "lallai aure Kafin gwaji yanada matukar amfani Sosai ya kamata a dinga yin gwaji Kafin Ayi aure domin gudun dana sani nan gaba Nan su Dad da Abba suka shiga mota Bayan sun gama gaisawa da mutane Wanda suka zo ko ince suka tsaya aka d'aura aure Bayan an idar da sallah Kai tsaye gida suka nufa inda taron mata ne makil a ciki, amma haka Abba ya shiga bayan yakai Dad falon ba'ki ya zauna wanda babu kowa a ciki. Gidan cike yake da mutane y'an biki, Zarah dake zaune a falo tana ganin Abba tasan an d'aura aure dan haka da sauri ta shiga inda ibtisam take tana waya da kabir kwace wayar Zarah tayi a hannun ibtisam tare da fad'in kai wannan angon ai sai kayi hakuri tunda an d'aura aure ka barta taji da mutane Wanda suka zo dan tayaku murna, waya tun d'azu Kabir yayi dariya tare da fad'in ayi mana hakuri, Nima tun dazu aketa kirana amma na'ki kashe wayar inata ganin calls Nasan duk y'an tayamu murna ne Zarah tace toh gaskiya ka d'auka kabar ibtisam taji da mutane, anjima fah za'a kawo maka ita Kabir dariya yayi cikin jin dad'i tare da fad'in insha Allah, Nima na shigo Kano yanzu plz ki kulan min da my wife Zarah tace an gama barrister Kabir tare da kashe wayan Kallon ibtisam tayi dake zaune tana dariya, Zarah tace congratulations burinku ya cika yanzu Naga Abba ya shigo Nasan har an d'aura auren Ibtisam tace uhm Dukan wasa zarah takai Mata tare da fad'in ya kika ji? Ibtisam tace Zarah gabana yana fad'i, wlh yanzu naji gabana ya fara fad'i,kodan an d'aura auren ne yasa nake jin haka?? Zarah tayi dariya tare da fad'in ina tunanin hakane amma ki dinga furta Kalman Innalillahi'wa inna ilaihirajiun. Ibtisam tashi tayi daka k'asa tahau gadon d'akin ta kwanta tare da fad'in Innalillahi'wa inna ilaihirajiun, tana ta nanata wa, lokaci d'aya kuma ta lumshe ido Tayi wajan 5mnt sannan ta bud'e idon tare da kallon Zarah wacce ita din ita take kallo Ibtisam tace Zarah har yanzu gabana yana fad'i plz bani wayana in kira kabir Zarah tace ki kira kabir kuma? Ba yanzu kuka Gama waya ba? Kai Wlh ban taba ganin amarya da ango masu zumudi ba irinku,saurin Mai kukeyi ne? Anjima fah kad'an za'a kaiki Ibtisam tace uhm wlh ko d'aya kawai gabana ne ke fad'i, sai yasa nake son ji ko KABIR ya isa Gida, kin San yana hanya ne Zarah tace kwantar da hankalinki dazu dana amshi wayar yace Min ya shigo Kano, may be yanzu yana gida ma Ibtisam tace nidai plz bani waya ta, inyi magana dashi Mi'ka mata zarah tayi ganin yanda ta damu, kiran Layin KABIR tayi taji call waiting alaman yana waya, dan haka ta kashe dan tasan inya gama zai kirata Aiko ko 1 mnt ba'ayi ba sai gashi ya kirata, d'auka tayi da sauri tare da fad'in ka isa Gida? Kabir yace ibtisam maike faruwa ne wai? Tace Dame?.. Yace waya nakeyi yanzu haka Ina kan Layin gidanmu ne, ance an samu matsala wajan auren kuma sunki fad'amin wai saina k'araso Ibtisam tace matsala kuma? Kai Anya kuwa Yace zan kiraki Ltr Bari in shiga inji Tace OK tare da kashe wayar ta tashi tsaye.... Dai dai lokacin Ummi ta shigo d'akin Tana fad'in ibtisam abbanki yana kira Tace ummi yana ina Ummi tace yana falonshi na ba'ki Ibtisam gyalenta ta d'auka tare da yafawa tabi bayan Ummi suka shiga har falon ba'kin, inda taga su mum da Dad da Abba da Granny Granny tace ku fad'amin maiya faru mana, tun dazu sai jira muke gata tazo AI Ibtisam zama tayi a k'asa tare da gaida Dad wanda ya amsa Lokaci d'aya Dad ya fara magana kaman haka, an samu matsala wajan daurin auren ibtisam da Kabir Dam ibtisam taji gabanta ya yanke ya fad'i Dad ya zayyano musu abunda ya faru har d'aura auren najeeb da ibtisam da akayi da kuma auren da akayi ma kabir din Ibtisam tashi tayi tana hawaye tare da fad'in Wlh sharri akayi masa, wlh k'arya akayi masa, ni na yarda koda yana da HIV Wlh zan aureshi a haka, dan Allah Abba kar a fasa wannan auren na ro'keka Abba cikin kuka mai ban tausayi.... Abba yace rufemin baki mara hankali, baki ji abunda akace ba, an d'aura miki aure keda Najeeb b.... Wani irin ihu ta saki Wanda ita sai yanzu taji hakan, domin sanda Dad na bayani tunda taji ance an fasa aurenta da Kabir saboda yana da HIV gaba d'aya taji kunnenta ya toshe bata ji Tace Wlh Abba bana son wannan auren, kabir..... Lokaci d'aya jiri ya d'auketa tayi k'asa luuuuuuu.. Da sauri mum ta ri'keta tare da kiran sunanta ibtisam ibtisam, amma ina ko gezau batayi ba Granny ce ta kawo ruwa aka yayyafa Mata ta Farfado aiko tana farfadowa tare da fad'in Wlh kabir nake so Dan Allah karku rabamu sai kuma ta saki kuka mai ban tausayi Tana fad'in na shiga uku Abba ranshi ya baci da abunda ibtisam din take fad'i dan haka cikin bacin rai yace in batayi shuru ba saiya karyata Dad yace a'a akan wani dalili, taya zaice mata haka, Aiko dan abunda ya sameta dole tayi shock, in baka lallabata ba ai baka Mata fad'a ba, abun saiya mata yawa Abba kallon Ummi yayi tare da fad'in ku tashi ku shiga ciki da ita. Tashi sukayi harda Granny akai ciki, ibtisam na ri'ke jikin Mum Kai tsaye d'akin su ibtisam din suka shiga, inda suka iske Zarah Zarah ganin ibtisam na kuka yasa ta d'auka ko anyi mata irin nasihan da akema amare ne yasa take kuka Mum tace ibtisam kiyi hakuri, ki d'auki hakan a matsayin kaddara, Allah yasa kabir bashi bane mijinki K.... Cikin kuka tace mum Dan Allah ki taimaka kisa a bama kabir ni, na yarda zan zauna dashi koda yana da cutar, wlh Mum zan zauna dashi hakan, kuma Wlh nasan kabir baida Shi,sharri ne wlh sharri ne.... Ummi takai Mata duka tare da fad'in yi mana shuru mara hankali kawai, tunda ke baki San inda yake miki ciwo bako? Wlh..... Mum tace haba ya zaki bigeta? Miye haka kuma? Damai zataji?.. Ummi tace baki ji abunda take fad'a ba? In banda iskanci tanaji ance yanada cuta amma tana fad'in ita zata zauna dashi haka, tunda bata da hankali bata san maike mata ciwo ba. Zarah kam gaba d'aya ta shiga rud'ani, kenan ibtisam da Kabir ba'a d'aura aurensu ba? Gaba d'aya sai tausayin Itbtisam din ya kamata Mum tace ai ba'a haka, bakya ganin irin halin data shigane? Komai a hankali za'a bishi Ummi tace ai zancan Abu a bishi a hankali wlh bai taso ba, dan bazamu bita a hankali ba dan ubanta, tunda an d'aura aure, yanzu ita matar aurece kar in k'ara ji ta kira sunan wani kabir a gidan nan sha sha sha kawai mara tunani Granny ce ta shigo tazo ta zauna kusa da ibtisam wacce ke kuka kaman ranta zai fita, wai itace matar Najeeb? Wlh da sake, gwara susa ya saketa domin kabir Zan aura Granny tace ibtisam kiyi hakuri Kinji? Ki d'auki hakan shine dai dai, kuma haka Allah ya tsara, inaso ki sani komai da yake faruwa a rayuwar Dan Adam rubutacce ne, Allah ya riga ya tsara sai hakan ya faru, mu kawai muna bine, "Allah yasa kabir bashi bane mijinki NAJEEB shine mijinki Ina son ki dauki hakan a matsayin kaddara..... Cikin kuka tace Wlh Granny bazan d'auka ba, ni Kabir nake so, shi kuma zan aura bana son wannan auren, dan Allah ku taimaka ku rabani da wannan ba'kin auren, wlh da nasan zanga wannan ranan dana ro'ki mutuwa Kafin tazo min, wayyo Allah kabir.... Lokaci d'aya tayi shuru tare da Fara dube dube kaman zararra, d'auko wayarta tayi ta Fara dannawa tare da dialing number d'in kabir..... Amma Abun mamaki sai taji switch off. K'ara kira tayi shima switch off, kuka ta k'ara saki mai sauti tare da fad'in shikenan, shikenan yaji wannan mummunan labarin, k'asa tayi jiri ya d'ibeta. Da sauri Mum ta rukota Tana kiran sunanta ibtisam, ruwa aka saka mata amma gaba d'aya ta kasa bud'e idonta sai dai tana numfashi sama sama dan haka Mum tace ma Zarah kamata muje toiket Kamata Zarah da mum sukayi sukai toilet da ita inda Zarah ta fita Mum ta Fara tube Mata kaya, wanka Mum ta Mata wanda yasa ibtisam ta farka tare da bud'e idonta da sauri, ganin mum yasa ibtisam kallon jikinta da sauri tasa hannunta ta rufe kirjinta Wanda suke a tsaye kyam dasu gwanin sha'awa Mum ganin haka yasa tayi murmushi tare da fad'in tashi ki d'aura towel Bata musa ba, ta tashi da sauri duk da jikinta babu kwari ta d'auki towel ta d'aura, sannan suka fito Gaba d'aya su Zarah na zaune a d'akin, kowa da abunda yake tunani, wato ibtisam NAJEEB ta aura ba KABIR ba, sai taji ibtisam din ta bata tausayi domin tasan irin sonda suke ma junansu ita da kabir din, "amma kabir bai kyauta ba daya boye yana da cutar HIV da yanzu ya saka ma ibtisam, data kwasa Ta gefen Granny kam dad'i takeji, dan dama ita burinta taga NAJEEB yayi aure shida itbisam, sai gashi Allah ya cika mata burinta sunyi aure an had'asu, wanda ita bata taba tunanin hakan zai faru ba, a hankali tace ikon Allah ya wuce wasa Ibtisam zama tayi akan gadon d'akin, yanzu ko kukan ma ta kasa saboda tashin hankali, ganin zaman bai mata ba yasa ta kwanta tare da lullube jikinta da blanket harda kanta ta rufe, ba komai bane cikin ranta sai tunanin wani hali KABIR ke ciki yanzu, zuciyarta da kirjinta ji take kaman zasu fito, wani irin zugi takeji, cikin ranta, gaba d'aya duniyar tayi mata ba'ki, lallai an gama da ita a rasa wanda za'a aura ma ita sai wannan mugun azzalumi Wanda bai san darajan d'an Adam ba, lallai su Abba basu mata adalci ba, da suka bata Najeeb, amma koma dai miye bazan taba yarda da wannan auren ba, haka kuma bazan taba d'aukanshi a matsayin miji ba har abada, domin kabir shi d'aya shine mijina Sanda kabir ya shiga cikin gidan nasu, kai tsaye falon gidan ya shiga inda yaga iyayenshi zaune, ciki harda abokin mahaifinshi wato mahaifin hafsat kenan Zama yayi tare da gaidasu cikin damuwa tare da kosawa yaji maike faruwa Nan k'anin mahaifin ya kira sunanshi da kabir Kabir yace na'am Abba Kawun Kabir yace ashe k'aramin gida ka Kai mu bamu Sani ba? Mun d'auka babban gida ne wanda suka san mutunci Ashe basu sani ba, tunda har za'a iyayi maka k'azafi sannan su kama su yarda? Kabir daya k'osa yaji maike faruwa yace Abba wani abu ya faru ne? Kawun Kabir yace ya faru kam, domin anzo ance musu kanada cutar nan Mai karya garkuwan jikin d'an Adam, wato HIV aid, ana gab da..... Salatin Da kabir ya saki yasa kawun nashi yin shuru, salati kabir yayi da fad'in Innalillahi'wa inna ilaihirajiun Kawun Kabir yace, babu yanda bamuyi ba akan Karya ake maka, amma Sun d'age sai anyi gwaji Kafin a d'aura aure, dan haka mu kuma mukace su ri'ke y'arsu suka aura Mata aure da wani, Muma muka aura maka Hafsat, gidan nan ba gidan mutunci bane tunda har zasu iya yarda da abunda wani yace akan ka ...... Tashi kabir yayi cikin tashi hankali yana fad'in no ibtisam tawa ce, ban yarda ba fita yayi fuuuuuu Kai tsaye motarshi ya shiga ya fita da gudu, bai tsaya ko inaba sai hspt inda ya buk'aci a mishi HIV test, domin shidai inma yana da cutar Toh bai sani ba, "bayan an gwadashi aka bashi result da sauri ya duba yaga negative, ido ya lumshe tare da furta Alhmdlh Kai tsaye gidansu ibtisam ya nufa inda yaga mutane makil, yaro ya tura akan yayi mishi sallama damai gidan in yana nan, Aiko akaci Sa'a Abba da Dad suna nan a falon ba'ki kuma nan ne Farko Kafin a shiga cikin gidan Abba fitowa yayi ganin kabir yasa yace ya shigo ciki, "binshi yayi ya shiga cikin falon ba'ki, kabir zama yayi tare da gaida Abba da Dad Duka suka amsa tare da fad'in lafiya Kabir mi'ka ma Abba takardan da aka Mai gwajin HIV yayi tare da fad'in Abba dan Allah gashi ka duba wlh sharri ne bani da wani cuta, dan Allah Kar ku hanani ibtisam Abba duba takardan yayi yana mamaki tare da fad'in ikon Allah,lokaci d'aya ya mi'ka ma Dad shima ya amsa Yana dubawa, Dad yace Toh amma Mai yasa wannan mutumin yayi maka wannan k'azafin?? Kabir yace Wlh nima ban sani ba, gashi duka y'an uwana babu wanda ya sanshi. Abba yace ikon Allah, toh amma kabir ai sai dai ayi hakuri amma wannan bawan Allah ya cuceka ko Waye, amma bakai ya cuta ba, kansa ya cuta, sannan ina son ka d'auki hakan a matsayin itace kaddaran ka, Allah yasa ibtisam ba matarka bace, yanzu ibtisam matar wani ce Kabir bai San lokacin da hawaye ya fara zubar mishi ba, gaba d'aya ya kasa furta komai, "babu komai a ranshi sai Mai yasa wannan mutumin yayi mishi haka? Ko Waye ya cutar dashi wlh, ya gama dashi,yasa bai samu abunda yake buri ba Innalillahi'wa inna ilaihirajiun. Abba yace KABIR kayi hakuri, haka Allah ya tsara, ko sanda aka fad'i abun saida nace Ayi test dan a tabbatar amma iyayenka Sun kasa fahimta Sun d'auka da zafi, wlh KABIR Allah shine shaida kai muka so bama ibtisam amma family din'ka sun mana fassara, wanda suke ganin munki yarda dakai ne, amma kayi hakuri haka Allah yaso, ibtisam ba matarka bace Kabir hawaye yake Sosai yana ro'kan Abba da Dad akan su taimaka su bashi ibtisam Dad gaba d'aya tausayin kabir ya kamashi, Abba yace Kabir ka tashi kaje gida zan nemeka Kabir jin haka yasa ya d'auka ko za'a bashi ibtisam dinne, yasa shi fad'in Abba zuwa yaushe? Abba yace kaje zan kiraka Dad yace kai Yaron nan yana son mamana, ina tunanin NAJEEB ya rabu da ita, tunda bawai tana sonshi bane, kuma ban tunanin shi najeeb din shima yana sonta Abba yace haba haba, sai kace Abun wasa? Taya za'ace NAJEEB ya saketa? Ai wannan bai taso ba Dad yace suna son junansu Sosai, Kaga halinda yaron Ya shiga abun yaban tausayi, itama kanta ibtisam din ta shiga wani hali, inaga gaskiya ban tunanin zasu iya juran rashin junansu Abba yace dole kuwa su jura, domin kuwa dole suyi imani da kaddara, dole su amshi kaddaran data fad'o musu. Tayu ma ana d'aura auren wani a cikinsu ya mutu tunda Allah yasa ba matarshi bace, ai wani baya auran matar wani, haka wata bata auren mijin wata Dad yace hakane tare da fad'in kaje Kaga wani hali ibtisam din take Tashi Abba yayi yana fad'in Bari inje in duba Koda kabir yabar gabansu Abba Jiki a sanyaye ya tafi, tuk'i yake cikin damuwa, lokaci d'aya yaga duhu a idonshi wanda ya bugi wata trailer dake gabanshi, domin irin gudun da yakeyi gashi idonshi ya rufe, motarshi tayi sama tare da kundun bala tana juyi Nan mutane sukayi kan motar tashi inda aka fara dubawa aga Waye a ciki, Aiko ganin mutum sukayi gaba d'aya ba'a gane fuskan ko Waye domin jini ne gaba d'aya ya bata fuskan, jikinshi gaba d'aya jini ne, babu wanda yayi yunkurin yace a kaishi asibiti aga ko yana da rai koya mutu Saida yayi wajan 30mnt sannan saiga police da motar ambulance sunzo inda aka d'auko kabir wanda gaba d'aya ban tunanin yana da rai ko yana Raye, wanda dakyar aka ciroshi a motar dan wani k'arfe ya shigar mishi cikin cinyar kafarshi ya faso, ya bullu'ko Nan akai asibiti dashi inda za'a duba yana Raye koya mutu..... Ibtisam da Abba ya shigo d'akin dai dai lokacin da kabir yayi accident Wanda take kwance tun sanda tayi wanka, tashi tayi tare da sakin ihu Tana kiran Sunan kabir Dukansu ido suka zuba mata suna kallonta cikin mamaki K'okarin tashi ta farayi tana kuka tana fad'in na shiga uku, dan Allah ku kaini inga kabir Dan Allah ku kaini in ganshi na shiga uku wayyo KABIR.. Tsawa Abba ya daka mata tare da fad'in zan saba miki Idan na kumaji kin kira sunan kabir.... Cikin kuka take fad'in Abba kayi hakuri Wlh Abba Ina jin tsoro jikina yana bani wani abu ya sameshi Abba Ina tsoran Kar in rasa KABIR Dan Allah Abba ku barni inje in gansa koda sau d'aya ne.... Gaba d'aya kallonta suke, suna mamaki yanda take abu, sai kace wacce ta zare ko akayi ma asiri Ibtisam ganin suna mata wani kallo yasa ta rarumi wayarta ta doka ma number d'inshi kira amma still switch off Cikin tashin hankali tace Abba da..... Abba yace Yimin shuru ibtisam bana son wata magana, ashe haka kike? Lallai gaskiyan mamane na tabbata wannan jami'a din da kikaje shine yasa idonki ya bud'e haka.... Ibtisam ri'ke kirjinta tayi wanda yake mata zafi Sosai, lokaci d'aya ta zauna wanda ganin haka yasa Abba yin shuru ba tare daya k'arasa abunda yayi niyan fad'a ba Zama tayi tana cije lebe tare da shafa kirjinta tana lumshe ido Granny cikin tashin hankali ta Fara fad'in na shiga uku ni Aminatu, ibtisam tashi tashi maike damunki maiya samu kirjin naki?? Ibtisam a hankali tace Granny ina son ganin kabir wlh jikina yana bani wani abu ya sameshi, plz Granny I need to see him help me plz allow me to see him, Tana maganan tana lumshe ido alaman kirjinta yana mata zafi gashi yana buga mata Sosai tare da faduwan gaba Zarah Gaba d'aya tausayin ibtisam yasa itama ta Fara kuka Shi kam Abba tsaki yayi tare da fad'in Indai dan kiga kabir ne, kike wannan abun sai dai ki mutu, domin ke yanzu matar aurece kabir ba muharraminki bane, mutuniyar banza yana fad'in haka ya fita fuuuu cikin fushi Ibtisam kam gaba d'aya idonta ya rufe bata ganin komai, bakinta kabir yake furtawa Wanda jikinta ya gama bata wani mummunan Abu ya samu kabir din...... Ruwa zarah ta kawo mum ta Fara shafa ma ibtisam din, amma ko gezau batayi ba Duka suka d'auka tayi bacci ne.. Ummi kam ita ta rasa mai takeji a halin yanzu gaba d'aya halinda ibtisam ta shiga yasa jikinta ya mata wani iri, ita ba mara lafiya ba, sannan bazata ita Mai lafiya bace dan gaba d'aya bata gane komai itama A asibiti kuwa ansa ma kabir oxygen, domin baya ko motsi balle nishi sai dai Anga jijiyar hannunshi yana bugawa. Gaba d'aya jikinshi duk jini ne, an gano I'd card d'inshi inda aka gano ko Waye, nan take aka kira y'an uwanshi domin ansan barrister Kabir dan ba k'aramin lowyer bane Cikin tashin hankali family d'inshi suka zo asibitin, amma ganin halinda yake ciki yasa hankalinsu ya k'ara tashi, wanda suke tunanin abubuwa da dama tare da fargaba karsu rasa shi Koda Abba ya koma wajan Dad fad'a mishi halinda ibtisam take ciki yayi inda ya buk'aci Dad daya kira NAJEEB yazo ya d'auki ibtisam din su tafi Dad yace kai Anya za'ayi hakan kuwa? Inaga mu Bari ta dawo normal dan gaskiya dole ta shiga damuwa, Sosai ace za'ayi auren mutun zai yaji an canza anyi da wani abun bamai sau'ki bane Abba yace hakane, amma abunda nake son ka gane shine, shifa kaddara ya riga ya faru, kuma bamu isa mu canza ba, dole hakuri zamuyi kawai,sannan Idan NAJEEB ya tafi da ita inaga hakan shine zaisa ta manta komai a nawa ganin Dad yace hakane, amma inaga mu Bari nida Mum d'inshi zamu je London mu Kai mishi ita, inaga hakan zaifi Abba yace duk yanda ka tsara hakan yayi, babu damuwa Dad yace jibi zamu mu kaita, sai dai maganan karatun tafa?? Abba yace ka manta da wannan karatun taje tayi bautar uban giji kawai, ta nemi lahiran ta, tabar maganan neman duniya.. Dad yace a'a hakan bazai faru ba, dole taci gaba tunda ta Fara, inaga idan muka kaita koda 2week tayi saita dawo Kafin nan sun koma skul, jibi zamu tafi zansa Ayi mata visa Haka kam akayi dad yasa anyi ma ibtisam visa, domin tafiya London Ibtisam kam gaba d'aya tunda ta Farfad'o daka suman da tayi wanda da Farko suka zaci bacci take, gaba d'aya bata magana sai hawaye cikin damuwa, ita d'aya tasan mai takeji, duk Wanda yayi mata magana bata bashi amsa sai dai tabi mutum da ido, wai itace yau matar NAJEEB, gaba d'aya ta tsani duniya tare da abunda ke cikinta,inda tasan wannan ranan zaizo data ro'ki mutuwa, wai NAJEEB din data tsana a duniya wanda baida imani shine aka d'aura mata, kuma taga gaba d'aya family d'inta kaman sunji dad'in hakan wanda wannan shine silan da yasa ta share kowa Harta abinci bata ci, sai da ummi ta mareta da safe saboda yanda ta'ki amsan abinci taci, ganin Ummi tayi zafi Sosai yasa Mum yima ummi fad'a akan ba'a haka, ita ta amshi abincin ta Fara bama ibtisam a baki Ummi gaba d'aya taji ibtisam ta Fara bata haushi, wanda take ganin akan Mai yasa bazata amshi kaddara ba? Duk da tasan Abun da ciwo Sosai Kaman yanda Dad ya fad'a haka aka shirya tafiya, ita dai ibtisam komai sukace mata yi takeyi, amma bata furta koda kalma d'aya, gaba d'aya ta koma kaman wata kurma, tsorata d'aya ita Kar ace wani abu ya samu kabir domin ita har yanzu jikinta yana bata babu lafiya Haka suka tafi London ibtisam bin kowa take da ido, ita gaba d'aya bata tunanin komai da kowa sai Kabir Mum gaba d'aya tausayin Itbtisam take ganin irin halinda take ciki wanda gaba d'aya ta canza tayi rama sai kace wacce tayi ciwo, sai dai ta k'ara haske sai fuskanta tayi kyau Sosai, dama ga gyaran jiki anyi mata Bayan su Mum sun sauka a airport wanda dama sun Sanar da NAJEEB akan zuwansu sai dai basu fad'a mishi dalili ba, jin iyayenshi zasu zo yasa duk wata kwalban alcohol dake gidan ya fitar dasu tare da boye wasu cikin bedroom d'inshi tunda yasan ba lallai bane su shiga Shida kanshi Najeeb yaje airport d'aukosu ganin ibtisam a tare dasu yasa Abun ya bashi mamaki, kallo d'aya yayi ma ibtisam ya kauda kai amma yasan ta tare kaman bata da lafiya, sai kuma ya fara tunanin ba anyi aurenta yau four days kenan ba? Kodai bata da lafiya ne, tabe baki yayi lokaci d'aya tare da fad'in I don't care Rungume iyayenshi yayi tare da fad'in welcome Dad, welcome Mum Mum dake ri'ke da ibtisam tace my only son ina motar muje plz Yace yana waje Fita sukayi inda suka shiga cikin motar Dad shine a gaba, mum da ibtisam a baya NAJEEB na tuk'i, gidan suka wuce Bayan sun karasa Mum ta kalli NAJEEB tace ina masu aikin suke?.. Yace mum duk na sallamesu sai mutum d'aya na Bari wacce take Shara da goge gidan, itama nace bana son tana Kwana a nan Mum tace akan wani dalili NAJEEB Yace mum ban son takura dat why Mum tace Allah ya kyauta Kallon ibtisam tayi data kafe kanta a k'asa alaman tana tunani, kiran sunanta tayi da ibtisam D'ago dakai tayi ta zuba ma Mum ido alaman tana jinta Mum tace kina bukatar ki huta koh? Ibtisam bata ce komai ba sai ido data xuba ma mum Ganin haka najeeb daya kura mata ido yasa shi fad'in mum ta samu tabin hankali NE??? Mum Hararanshi tayi Ita kam ibtisam jin haka hawaye ya fara zubo mata, Aiko tana fara hawayen sai kuma kuka lokaci d'aya ta Fara furta Kalman Innalillahi'wa inna ilaihirajiun Mum taji dad'i da taji ibtisam din tayi magana, sai hakan yayi mata dad'i Sosai NAJEEB kam wani irin tsaki yaja, tare dajin haushin kukan da ibtisam keyi, tashi yayi yabar falon danshi kwata kwata baya son yarinyar, cikin ranshi yace ina jin tausayin mijinta, shima idiot ya rasa wacce zai aura sai ita Rarrashin ibtisam tai tayi inda daka karshe ta kaita wani d'aki dake kusa dana NAJEEB tace ta huta Kafin a Kawo abinci Bayan mum ta fito daka d'akin, d'akin NAJEEB ta shiga Bayan tayi nocking yace ta shigo Mum kallon d'akin tayi tace Kai NAJEEB ka canza komai na d'akin nan Yace Mum bana son tarkace da yawa a bedroom that why na cire Mum tace Allah ya kyauta, kazo falo muyi magana. Yace akan me Mum? Yauwa Wai maiya samu wannan yarinyar ba tayi aure ba, maiya Kawo ta nan? Nifa am scare dan naga kaman hauka takeyi Karta hanamu bacci Mum tace Mai yasa kake haka ne Yace Mum ni ban son ganin yarinyar nan I hate her bata da kunya Mum tace fita muje ban son shirme Tashi yayi yabi Mum suka fita falo inda suka tarar da Dad zaune yana kallo Mum tace gashi nan sai kayi mishi bayani Dad yace yauwa NAJEEB zauna muyi magana Zama NAJEEB yayi yana fad'in akan me Dad Dad yace akan maganan aurenka Yace what aurena? Dawa kuma? Dad plz ban son wannan maganan just change the topic Dad yace NAJEEB wannan maganan ta zama dole, domin kuwa aure an riga an d'aura Tashi yayi tsaye tare da fad'in what?.... Lokaci d'aya kuma yayi murmushi tare da fad'in Dad you are joking right?.. Dad yace ko d'aya, NAJEEB kasan ibtisam zata auri KABIR.... NAJEEB ya Katse Dad tare da cewa wannan bashi bane damuwa ta Dad, nidai Ina fatan maganan aurena bada gaske kake ba Dad yace na taba maka wasa ne NAJEEB? NAJEEB zama yayi tare da d'aura k'afa kan d'aya yana juyawa Dad ya fara magana tare da bashi Labarin abunda ya faru har d'aura mai ibtisam da akayi..... Idon najeeb ne ya kad'a yayi jaaa saboda bacin rai, tashi yayi cikin zafin rai yana fad'in Dad wa yace kuyi min haka without my permission? Dad akan wani dalili zaku yanke decision akan biggest thing in my life without my permission how dare...... Mum ta daka Mai tsawa tare da fad'in will you keep quiet? Kana da hankali kuwa najeeb? Mahaifinka kake fad'ama haka? Kasan abunda kakeyi kuwa!? Kai har ka isa kace sai munyi shawara dakai Kafin mu yanke hukunci? Baka isaba sannan kayi kad'an Najeeb yace plz Mum ki daina sa baki am respecting you Kallon Dad yayi yace Dad I won't accept this marriage Dad yace ko kaso ko kar kaso wannan ba damuwa ta bace, amma Abu d'aya nake son ka sani idan ka cutar da ita zan manta nine mahaifinka Wlh koda sau d'aya tace kayi Mata wani abu I will make sure to punish you. Najeeb fita yayi daka gidan cikin fushi lallai Dad ya raina shi, eh ya raina shi mana akan wani dalili zai aura mishi wannan karamar yarinyar kuma mara kunya, wace bata da komai, kai tsaye wani club yaje duk da yanzu yamma ne giya ya bu'kaci a bashi yasha inda ya amshi kwalban giyan ya farasha Najeeb giya yake sha Sosai a kalla yasha kwalba wajan biyar, wanda bai taba shayuwa irin haka ba tunda yake, gaba d'aya ya bugu a nan ya fad'i Bayan ya gama surutai barkatai Najeeb bacci yayi a nan ganin haka suka daukeshi sukai ciki dashi, dama akwai d'aki ga Wanda suka sha giya suka bugu sai a kaisu nan in bacci ya d'aukesu Dad Bayan fitan NAJEEB zama yayi cikin bacin rai, lallai najeeb yayi nisa, har zamu dinga fad'a yana fad'a? Lallai duniya ta lalace d'an daka haifa ya dinga fad'a maka haka Mum ganin irin halin da mijinta ya shiga yasa ta Fara bashi baki tare da fad'in kayi hakuri da halin najeeb, gaba d'aya baya kyautawa, na rasa irin wannan halin nashi Dad yace karki damu, I will teach him a lesson very soon, zanyi maganin rashin tarbiyanshi Mum tace Allah ya kyauta Ibtisam dake d'aki duk taji abunda ya faru, tunda abun ya faru sai yau tayi murmushi tare da fad'in lallai tasan NAJEEB zai iya sakinta tunda baya son auren, wani irin dad'i taji domin tasan zata koma ma kabir d'inta.... *KANO NIGERIA* Kabir yau kwananshi biyar a asibiti amma babu wani ci gaba, domin har yanzu jiya I yau ne, abun gwanin tausayi kallo d'aya zaka mishi kaga ya canza yayi wani fayau dashi, lallai in baka mutu ba, ba'a gama maka halitta ba, kabir gaba d'aya ya sauya kaman bashi ba Family d'inshi suna cikin tashin hankali, Hafsat itama tana asibitin duk ta shiga cikin duniyar tunani tare da damuwa, wanda ita tun tuni take son kabir amma bata taba fad'a ba sai gashi Allah ya bata shi, gashi kuma tana k'okarin rasa shi Ganin irin halin da yake ciki babu wani ci gaba yasa suka yanke shawaran su kaishi waje kawai domin hakan shine suke ganin zaifi Koda suka ma Dr magana bai musa ba, domin yasan can Sun fisu kwarewa inda ya rubuta musu takarda na neman yarda a fitar dashi domin a duba lafiyanshi a America Washe garin ranan aka tafi da kabir cikin masu tafiyan harda hafsat da wani k'anin Kabir din sai mahaifiyarshi suka wuce inda zasu sauka a hotel in sunje domin can ba kaman nan bane inda za'ace za'a kwana da mara lafiya, su ba'a kwana da mutum Koda suka isa America an amshi Kabir inda suka fara sabon gwaje gwaje akanshi domin su gano miye matsalar duk da sun duba takardan asibitin da suka fara dubashi a Nigeria amma basu wani gamsu dashi ba, dan haka yasa suka fara sabon nasu binciken Najeeb bashi ya tashi ba sai washe gari wajan karfe 1 da wani abu, mi'ka yayi tare dajin ya manta duk wata damuwa dake tare dashi, kai tsaye tashi yayi ya fara kallon d'akin da yake ciki, da sauri ya tashi tare da tunanin maiya Kawo shi nan? Lokaci d'aya ya lumshe ido domin ya tuna da abunda ya faru, ido ya bud'e da sauri tare da fad'in kai impossible I won't accept that girl as my wife, tashi yayi ba tare da yayi sallah ba tun na jiya ya fita kai tsaye gidan ya koma, koda ya shiga baiga kowa a falo ba, dan haka Kai tsaye ya nufi part d'inshi inda ya shiga toilet yayi wanka, koda ya fito wanda yasa 3quater irin crazy jeans dinnan, sannan yasa riga mara hannu itama crazy shirt, gaba d'aya jikinshi kamshin turare yake tashi Falon ya kuma fita inda ya iske Mum na fitowa daka kitchen, kallonta yayi tare da fad'in mum Ina Dad? Banza dashi tayi ba tare da tace mishi komai ba, domin taji haushin abunda ya aikata jiya Sosai Yace Mum am asking you Ina Dad yake? Muryan Dad yaji yana fad'in kazo ka k'ara fad'amin magana ne? Murmushi NAJEEB yayi tare da fad'in a'a but Ina son baka shawara ne Dad zama yayi akan kujeran falon ba tare daya kuma cema NAJEEB komai ba Najeeb yace Dad am I your real son? Dad da sauri ya d'ago ya kalli NAJEEB tare da fad'in what kind of stupid questions is this? Najeeb yace Dad Ina tantama akan niba d'anka bane, inda ni d'anka ne am sure baza min aure ba, ba tare Daka fad'amin ba, koda a waya ba, sai dai kawai ka zarce hukunci ba tare da sani naba Dad I hate dat girl, wlh Dad gwara matan da Granny ta Kawo min akan ita, Mai zanyi da ita, wlh an cuceni Dad yace NAJEEB itama kanta ibtisam din bawai tana son wannan auren bane, karka d'auka ko itama tana sone, ina tunanin ita ta fika tsanan wannan auren, domin na tabbata inda saki a hannunta yake da tuni ta sakeka, ni kaina da nake Mahaifinka nafi Sonta da kabir, akan Kai, domin ibtisam bata dace dakai ba dashi Kabir din ta dace, domin yana mata so Mai tsafta Mum tace even me Wlh Ina son ibtisam da Kabir, domin Sun dace..... Tsaki NAJEEB yaja tare da fad'in oh really? Saiku d'auketa kukai Mai ita Mum tace you can say whatever, but ibtisam bata dace da mara kunya irinka ba Najeeb tsaki yayi tare da tashi yabar musu falon gaba d'aya yayi gaba Abunsa D'akinshi ya Shige inda ya rufe kofar ya d'auko kwalban alcohol d'inshi ya fara sha, lokaci d'aya yaji ranshi ya fara sanyi tare da manta abunda ya faru Ita kam ibtisam dama take nema domin tayi magana da NAJEEB domin duk abunda suke fad'a tana ji, ta tabbata zai iya sakinta Kwanan su Mum biyar suka fara shirin tafiya gida, ana gobe zasu tafi Mum ta shiga kasuwa da ibtisam wacce ta Fara sakewa yanzu domin tasan dole ma najeeb ya saketa ta auri KABIR d'inta tunda baya Sonta, kaman yanda itama bata sonshi. Kayan sawa mum tasai ma ibtisam Sosai, kuma duk English wear sai jallabiya guda biyu da kuma kayan bacci, inda Mum tace zata had'a mata akwatin ta, Kafin ta dawo Nigeria insha Allah Koda su Mum zasu tafi suka tara NAJEEB da ibtisam, inda Dad yayi ma najeeb warning akan idan yama ibtisam wani abu saiya hukunta shi Itama ibtisam din dad yayi mata nasiha akan tabi mijinta sau da k'afa, tare da fad'a mata Mai nene aure da hakkokin mace akan miji, shima NAJEEB aka fada Mai hakkin mace akanshi Najeeb tunda Dad yake magana baice komai ba, yanda yayi kaman yaji maganansu yanda yayi shuru Ita kam ibtisam bama jinsu take ba, domin ita magana Indai bana kabir bane Toh bata ma saurara Daka karshe Mum ta fad'ama najeeb kwanakin da ibtisam zatayi, saboda karatun ta Ibtisam da NAJEEB duka suka tafi rakiya domin kai su Mum airport, saida jirgin su Mum ya d'aga sanna ibtisam ta tashi ta koma mota, wanda ta bud'e ta shiga gidan baya domin koda za suzo Dad ne a gaba Najeeb bai zoba haka taita zama cikin motar, a kalla tayi wajan minti talatin tana jiranshi amma bai fito ba, gashi gaba d'aya ta gaji da zaman Kwantar da kanta tayi akan kujeran motar, jin an bud'e motar yasa ta d'ago dakai, ganin najeeb yasa ta kuma kwantar da kanta Muryanshi taji yana fad'in, uban wa kike so ya zama driver d'inki? U better come front ko ki fita a motar kisan inda dare yayi miki idiot Ibtisam da take a gajiye sannan bata da lokacin magana dashi yasa dole ta tashi ta bud'e kofar tare da fita ta koma gidan gaba Tun Kafin ta rufe kofar yaja motar da gudu wanda hakan yasa tayi saurin rufe kofar, sanda yazo yin wata kwana saida ta buge kai domin yanda ya juya motar Kai tsaye gidan suka koma inda yana faka motar ya bud'e ya shiga cikin gidan yana tsaki tare da fad'in Wlh an cuceshi yanzu an kawo mai abunda zai dinga takura mishi, tsaki yaja tare da fad'in I hate that girl ban San tunani ba amma tasa na Fara, haka ban San damuwa ba amma tasa na Fara I hate her with all my heart Zama yayi a kujeran falon Shigowan ibtisam falon yasa ya wurga Mata wani dan iskan kallo Mai cike da tsana Ibtisam kam dashi da banza duk ta bada ajiyansu domin ita bata san ma yanayi ba Shiko fad'i yake cikin ranshi yanzu da wannan karamar yarinyar aka had'ashi, gata mara kunya, ko uban Mai zan Mata oho K..... Muryan ibtisam dinne ya Katseshi daga tunanin da yakeyi Inda tace mishi ina son magana dakai Kallonta yayi sannan ya kauda kai Tace dan Allah Ina son ka taimaka ka sakeni Wani irin kallo ya watsa mata sannan ya saki murmushi tare da fad'in kina tunanin ni NAJEEB ina sonki ne? Inma haka kike tunani you are wrong Ibtisam tace Nasan baka sona, haka nima bana Sonka, shine dalilin da yasa nace ka sakeni. Najeeb wani irin murmushin mugunta ya saki tare da kallonta a wulakance yace do you know what? Bata bashi amsa ba, shima bai damu da hakan ba Yace mistake din da akayi shine da aka d'aura miki ni a matsayin miji, you will leave hare as my servant, komai nawa ke zaki dinga yi daka yau, baki da wani hutu, domin ni banga abunda zakiyi min ba, Inba bauta ba Ibtisam hawaye ne ya fara zuba a idonta tare da fad'in Dan Allah NAJEEB ka tausaya min ka sakeni in auri wanda nake so kuma yake Sona p..... Yace keep quiet stupid, kina tunanin zan sakeki? You are wrong, duk wani abu da aka danganta shi dani har aka kirashi nawa ne, toh is only mine alone Let me tell you something Ina son kisan wannan Abun inma kina tunanin ni NAJEEB zan sakeki kinyi kuskure, nasan am not your type har Abada niba ajinki bane, nafi karfinki, but tunda Sun cuceni Sun aura min ke duniya tasan you are my wife dole in zauna dake but not as my wife but as my servant Sannan abunda yasa bazan sakeki ba, karki d'auka ko am in love with you.... Murmushi ya saki tare da fad'in god forbid never Idan na sakeki in an tashi kwatance za'ace tsohuwar matar NAJEEB, wannan ne kadai yasa zaki zauna dani har ki koma ga Allah domin bazan bar haka ta faru ba, I won't allow anyone to call you with my ex wife that is d reason da yasa bazan sakeki ba....... Read and leave it, dnt share to anyone *IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Ibtisam hawaye take Sosai tare da tsugunnawa tana fad'in dan Allah NAJEEB kayi hakuri ni nasan bama son juna ni dakai, ka duba girman Allah ka rabu dani inje in auri wanda nake so, na ro'keka K..... Yace keep your mouth shut Ibtisam kuka take Sosai, tare da zama a k'asa Najeeb tsaki yaja tare da shiga d'akinshi ya barta nan zaune tana kuka, wanda shi tsanar kukan nata yake and baya son ji, ya rasa mai yasa gaba d'aya baya son yarinyar Ibtisam kam kuka taci Sosai, har kanta ya fara ciwo, bata taba tunani a rayuwa zata fuskanci wannan halin ba, bata taba tunanin irin wannan ranan zaizo mata ba, wai yau itace matar NAJEEB Gaba d'aya ji tayi ta tsani duniya da abunda ke cikinta, wlh da tasan hakan zai faru da tayi fatan ta mutu, lokaci d'aya ta goge hawayen idonta tare da tashi tana fad'in inna koma Nigeria dole insan abunyi domin bazan yarda da wannan auren ba, bazan iya zama da wani namiji a matsayin miji ba, Indai kabir na cikin wannan duniyar Innalillahi'wa inna ilaihirajiun, mai yasa haka ta faru dani? Why me why why, zan iya hakura da komai Amma wanda Kabir kuka ta kuma saki lokaci d'aya tayi d'akinta tana shiga ta fad'a gado tana kuka wi wi gwanin tausayi Najeeb Bayan tafiyan su Mum yaci gaba da abunda yakeyi, ba tare da tsoro ba, ko fargaba, kaman yau yana zaune a falo d'auke da kwalban giyanshi yana sha ibtisam ta fito wanda bata cika fita ba sai jefi jefi, sannan tunda su Mum suka tafi bata K'ara ganinshi ba sai yau Kallo d'aya ya mata tare da kauda kanshi, yaci gaba dashan alcohol d'inshi Ibtisam kam ko kallo bai isheta ba, kai tsaye kitchen ta nufa inda taga mai aikin gidan wacce baturiya ce tana ta faman goge goge, "gaida ibtisam tayi cikin harshen turanci Ibtisam amsawa tayi tare da fad'in lafiya, sannan ta bud'e fridge lokaci d'aya tayi tsaki mara sauti tare da rufewa, tea kawai ta had'a tana k'okarin fita saiga Najeeb yazo kofar kitchen din ya tsaya tare dasa hannunshi ya Kare kofar Kallon Mai aikin yayi tare da fad'in daka yau karki k'ara zuwa na baki hutun 2week Nan Mai aikin ta amsa da OK Kallon ibtisam yayi wacce take tsaye Tana jira ya matsa ta wuce yace daka yau ke zaki fara aikin Gidan nan, domin banga amfanin zamanki a nan ba, so just get ready and start d work tomorrow morning and ban son kazanta, in naga wani Abu dabai min ba I will punish you Ibtisam wani irin kallo tamai na raini sannan ta kauda kanta gefe alaman baka da hanakli Najeeb idonshi na kanta ganin irin kallon da tayi Mai yasa yace ma Mai aikin tazo ta wuce Mai aikin fita tayi itama ibtisam tazo zata fita, ru'ko Mata hannu yayi tare da komar da ita kitchen din yayi baya da ita Ibtisam wani irin kallo ta wurga Mai, Mai kama da miye haka Najeeb ganin Mai aikin tabar gidan yasa ya matsa gab da ita tare da janyo mata riganta wanda yasa ta saki cup din tea din dake hannunta ya zubar mishi a jiki, da yake akwai zafi yasa ya saketa, Aiko ta fita da gudu tabar kitchen din Tsayawa tayi bayan ta fita ganin ya kunna famfo din dake kitchen din yana wanke hannunshi tace nafi karfin inyi maka bauta, gwara ka dawo da wacce take maka aiki, tsaki taja tayi gaba da sauri ta shige d'akinta tasa key dan karya shigo mata Shiko NAJEEB bayan ya kashe famfo din, abun mamaki ya bashi, lokaci d'aya kuma yayi dariya tare da fad'in I will teach her a lesson ina tunanin ta manta who I am, sai yasa take fad'amin magana. Najeeb d'akinshi ya nufa inda yayi wanka tare da canza kaya domin zashi k'asar Germany kuma shi zai tu'ka jirgin, shiryawa yayi ya d'iba kaya cikin k'aramin akwati Domim kwana uku zaiyi ya dawo America, koda ya gama fita yayi yabar gidan ba tare daya fad'ama ibtisam ba, ko ya nemeta Ibtisam kam tunda ta shiga d'aki bata fito ba, ga yunwa na damunta, gashi tana tsoran ta fita NAJEEB ya kamata ya bugi banza, dan bamai kwatanta, tunda daka ita sai shi, jin yunwa na neman illata ta yasa ta tashi ta bud'e kofarta a hankali tare dayin lam'bo tana le'kawa ko zata hangoshi ta koma, ganin baya nan yasa ta shiga kitchen din ta k'ara had'a tea a gaggauce, tana Gama had'awa ta koma da sauri tare da rufe kofarta Asibiti kuwa KABIR an dan samu canji ba kaman daba, domin kuwa yanzu har ya fara bud'e idonshi yana rufewa, sai dai abu d'aya da yake basu mamaki shine idan ya bud'e idon nashi baya komai sai hawaye, dake zuba cikin idon nashi, likitoci suna iya kokarinsu akan kabir Hafsat yanda ta damu kaman tafi kowa shiga cikin wani hali, domin tana matukar tausayin mijin Nata Sosai da Sosai, kullum burinta taga ya tashi, amma har yanzu Ta gefen mahaifiyar Kabir kam, gaba d'aya Abun duniya ya isheta domin ita gani take kaman zata rasa d'anta K'anin KABIR mai suna faruk yana matukar k'okari dasu tare da musu kalamai Mai dad'i akan ku su kwantar da hankalinsu insha Allah zai tashi,suyi ta addu'a Ita dai hafsat in yana magana jinshi kawai take, amma tana matukar tsorata da yanayin kabir din, mutum baya iya ko motsa jikinshi balle yayi magana, sai dai ya bud'e ido ya rufe, KABIR ya sauya yanda kuka san an canza mishi halitta, lallai dan Adam ba komai bane, sannan ba'a gama ma mutum halitta sai ranan daya bar duniya Najeeb bayan ya sauka a k'asar Germany Wanda kai tsaye d'akin da aka tanada dominsu dake cikin airport d'in ya nufa inda ya shiga ya kwanta domin ya huta, dai dad'e ba bacci yayi gaba dashi Koda NAJEEB ya farka tashi yayi ya fad'a toilet tare da fitowa yasa kaya ya d'auki wayarshi ya wanda yasa sim din k'asar Germany din ya kira Najwa tare da fad'in where are you? Tace am in the airport, tun dazu naita jiran kiranka naji shuru, 30mnt kenan da saukan jirgin mu Kashe wayar yayi ba tare daya bata amsa ba, tashi yayi ya fita waje inda ya hango Najwa zaune tasa jallabiya fuskanta d'auke da glass Itama hangoshi tayi dan haka ta tashi da sauri ta nufeshi tare dayin hugging d'inshi tana fad'in oh my baby I miss you, I miss your love your everything Najeeb murmushi yayi tare da k'ara hugging d'inta, lokaci d'aya kuma ya saketa sukai gaba, har cikin d'akin daya sauka suka nufa, suna shiga Najwa ta Fara tube rigan jikinta tana fad'in na gaji Sosai wlh Bayan ta cire rigan jikinta ya rage daka ita sai bra, sai gajeran wandon dake jikinta, zama tayi akan jikin najeeb tare da rungumoshi tasa kanshi a tsakiyan nononta tana shafa mishi Najeeb kam ya samu abunda yake so, domin a duniya yana son nono Sosai ,lokaci d'aya ya rukota tare da d'agota ya fara shafa mata nononta tare da matsa mata su,"ita kam Najwa kashe ido take tana wani lumshe wa, domin yanda yake matsa mata nonon tana jin dad'i Sosai Lokaci d'aya Najwa ta saka bakinta cikin nashi ta Fara kissing d'inshi tare da tsotsan harshen shi tana saki tare da k'ara kamawa, shima NAJEEB din martani ya fara mayar mata yana tsotsan harshenta tare da kama lebanta na katsa yana tsotsa wani irin dad'i taji tun daka saman kanta har k'asan kafarta sanda ya Kama lebanta na k'asa yana tsotsa, yanda najeeb yake mata kaman yana shan lollipop ne yanda yake tsotsa sun d'auki lokaci suna tsotsan bakin juna Kafin ya saketa tare da kwantar da ita ya fara sucking din nononta, tsotsa yake yana janyo kan nonon yana Dan saka bakinshi yana dan ciza kad'an ba yanda zataji zafi ba Najwa kam bata komai sai sakin nishi tare da shafa mishi nononshi shima Tana murza mishi da hannunta,dayan hannun kuma takai wajan banana d'inshi tana wasa dashi duk da akwai kaya a jikinsa Gaba d'aya banana d'inshi ta mi'ke tsaye ta ciko wandon daya saka, a hankali ta Fara zage mishi zip din wandon Wanda banana din ta fito wanda ta mi'ke tsaye Najwa dan ture mishi kanshi tayi daka kan boob d'inta da yake sucking kai bakinta tayi kan banana d'inshi ta Fara sucking Wani irin nishi NAJEEB ya saki tare da lumshe ido, lokaci d'aya ya k'ara danna mata kanta domin tasha mishi dakyau Tsotsan banana din take tana shafa mishi nononshi da hannunta guda d'aya, "bakinta Tana saka banana din tana sama tana k'asa, Tana tura banana din yana shige mata cikin bakinta duka Koda sperm zai fito bata cire bakinta ba, sai hadiyewa data farayi, lokaci d'aya kuma ta cire a bakinta ta Fara shafa banana din akan fuskanta Tana wasa dashi, sperm yana zubar mata a fuska Najeeb janyota yayi ya saka bakinshi cikin Nata yana tsotsa, lokaci d'aya ya tashi tsaye tare da cire kayan jikinshi gaba d'aya janyo Najwa yayi suna tsaye shida ita yasa banana d'inshi cikin Nata ya fara fucking d'inta suna tsaye bakinshi na cikin Nata Najwa na k'okarin yin ihu amma babu hali domin bakinta na cikin nashi yana tsotsa Lokaci d'aya ya zaunar da ita a gefen gadon, ya wage kafarta tare da tsugunnawa yasa banana din cikin hq d'inta yana fucking d'inta da karfi Tana ihu Sosai tare da k'okarin matsawa, hannunshi yasa ya ri'keta wanda yasa ta kasa matsawa sai ihu da takeyi domin yana fucking d'inta da karfi wanda ba ihun wuya bane sai na dad'i Lokaci d'aya ta samu taja jikinta da karfi ta matsa, Najeeb janyota ya kar'ayi tare da juyar da ita ta baya kafafunta na k'asa kanta na kan gadon ya saka banana d'inshi cikin hq din Nata ya fara fucking ihu take Sosai Tana fad'in fuck me, fuck me baby Lokaci d'aya ya d'agota suka koma tsaye ya d'aga kafarta d'aya ya ri'ke d'ayan na k'asa ta tsaya ya saka banana d'inshi ya fara fucking d'inta Najwa gaba d'aya ta gaji domin irin yanda najeeb yake fucking d'inta, sannan yana d'aya daka cikin abunda yasa take sonshi domin in zaiyi sex da mace yana gamsar da ita Sosai Lokaci d'aya najeeb ya saketa tare da kwantar da ita plat akan gadon d'akin yahau kanta ya fara fucking d'inta, Najwa nishi take tare da kankame shi tana fad'in fuck fuck fuck me, fuck me hard baby plz fuck me hard, najeeb da karfi ya fara fucking d'inta Lokaci d'aya yayi sauri ya cire banana d'inshi cikin hq d'inta, yana sauke numfashi gaba dayansu zufa ke keto musu a jiki kaman sunyi Wasan tsere ko sunyi gudu. Najwa kam bata komai sai sauke numfashi Tana nishi sama sama, gaskiya NAJEEB hariji ne, fatana ya yarda ya aureni da nafi ko wace mace Sa'a Najeeb kam janyo Najwa jikinshi yayi a haka bacci ya d'aukesu AMERICA ibtisam dake kwance a d'aki ta Lura kaman NAJEEB baya gidan gaba daya, domin bata jin motsin shi kwana biyu Dan haka ta sake harda zaman falo, kaman yau Tana kitchen Tana dafa indomie Bayan ta Gama tazo falo ta zauna ta faraci cikin kwanciyan hankali, fridge taje ta d'auko wine wanda ta Fara karantawa taga with alcohol, gabanta taji ya fad'i, tare da k'ara nanata Sunan wine with alcohol. Najeeb nashan giya Kenan? Kai no ba nashi bane I don't believe it, may be ya ajiye ma friend d'inshi ne In sunzo tunda su turawa suna sha, wannan tunanin da tayi yasa ta maida tare da d'aukan ruwa Kawai ta fito domin bata tunanin zata iya shan wani drinks kuma a cikin fridge din, duk da wine with alcohol kwalba d'aya ta gani sauran duk wine ne with non alcoholic, amma ibtisam taji bazata iya shaba saboda tsoran Wanda taga ansa with alcohol Falo ta koma taci gaba dacin indomie inta Bayan ta kammala takai plate din kitchen tare da wankewa ta dawo falon ta zauna Jin ta gaji da zaman yasa ta koma d'aki wanka tayi sannan ta fito tazo tasa wani gajeran wando tare da top, kanta ko dan kwali babu kwanciya tayi Tana tunanin kabir d'inta Lokaci d'aya ta Fara hawaye tare da burin tayi ta koma Nigeria ta ganshi Susan abunda za suyi, domin bazata iya rayuwa da kowa ba sai shi Lokaci d'aya kanta taji yana mata ciwo Sosai, gashi bata da magani da tasha dan haka tashi tayi ta koma toilet ta wanke fuskanta, amma still kanta na Mata ciwo Sosai, ga wani jiri jiri da takeji, ta rasa mai yasa Indai zatai tunanin kabir har tayi kuka saita tsinta kanta cikin wannan yanayin, har yau jikinta yana bata kabir d'inta yana cikin matsala, Ido ta lumshe domin taji yanda take jin jiri sai taga d'akin yana juya mata wanda hakan ne yasa ta rufe ido addu'a take cikin ranta wanda duk addu'a daya fad'o mata yi takeyi lokaci d'aya ta Fara samun nutsuwa tare dajin jirin ya fara sakinta, lokaci d'aya bacci ya d'auketa Ibtisam cikin bacci tayi mafarkin Kabir yazo mata cikin tashin hankali yana kuka tare da fad'in ibtisam bazan iya rayuwa cikin wannan duniyar ba Indai bakya tare dani, ibtisam bazan iya zama ina kallonki da wani d'a namiji ba, ibtisam zan mutu plz ki ganni koda sau d'aya kafin in mutu Ina rayuwa ne saboda in ganki da yanzu nabar wannan duniyar..... Da sauri ta tashi ta saki wani irin ihu mai gigita Wanda yaji k'aran ihu take saki tana kuka.... Najeeb daya shigo gidan shida Najwa wanda dawowanshi kenan gidan, da sauri yayi gefen d'akin da take tare da bud'e kofar d'akin Ganin tana ihu tare da kuka yasa najeeb nufanta yana fad'in ke ke ke miye haka? Maiya sameki? Ibtisam cikin kuka take fad'in dan Allah ka kaini inga kabir wlh yana cikin damuwa Dan Allah ka kaini na shiga uku n..... Wani irin gigitaccen Mari NAJEEB ya tsinka mata wanda yasa ta ri'ke wajan da sauri tare da kallonshi da sauri Tana mamakin irin Marin da yayi mata, tare da tsoran Marin da akayi mata Idon NAJEEB ja yayi cikin bacin rai yace how dare you, zaki dinga kira kira mun sunan wani Dan iska a cikin gidana? How dare you cikin tsawa yayi mata magana gaba d'aya tsoro ya kama ibtisam,yace as from today kar IN k'ara ji kin kira mun sunan wani dan iska a cikin gidana Let me tell you Ina miki warning akan karki k'ara kira mun sunan wani a cikin gidana idiot Ibtisam kasa magana tayi sai kuka, domin Marin da yayi mata ya bata tsoro kuma Marin ya shigeta Sosai, ta jishi har cikin jikinta Sosai Najeeb fita yayi daka d'akin cikin zafin rai, kai tsaye d'akinshi ya shiga wanda yaga Najwa na kaiwa da komowa tana sintiri kaman Mai parade, ganin najeeb ya shigo yasa ta kalleshi tare da fad'in najeeb wacece wancan yarinyar? Najeeb yace ban sani ba, I hate too much question Najwa tace najeeb plz who is she Wlh yarinyar bata kwanta min a rai ba. Najeeb yace so you can leave d house Najwa tace what? Yace I said you can leave plz just go Ganin yanda yayi fushi yasa Lokaci d'aya kuma ta Fara fad'in am so sorry NAJEEB, kasan yanzu wlh I can't live without you plz Najeeb am so sorry ina Sonka and ban son ganin kowa kusa da inda kake Najeeb yace you are mad, you are mad, kin isa ki hanani hulda da macen da naga dama? Who are you? Najwa hawaye ta Fara tana fad'in NAJEEB wlh Ina Sonka, ban San ina Sonka ba saida na koma Dubai, wlh na shiga damuwa da rashinka.... Najeeb da ranshi ke bace yace keep quiet, I never love you, kawai am with you just to have fun, koda kika ga Ina sake miki bawai sonki nake ba and biyanki nake so in kud'in dana baki yayi kad'an just tell me I will triple the money and give you, money is not my problem, I have it and I can give it to you, so karki k'ara fad'in kina sona or...... Tace najeeb you said you never love me? Najeeb yace yes, and I will never ever do Najwa zama tayi akan kujeran d'akin tare da d'aura hannunta akai tana hawaye, lallai NAJEEB kenan dama mutum zaiyi sex da Wanda baya so? And miye bata mishi maita raga mishi lallai Indai najeeb bai aureta ba, babu wacce zai aura akan wani dalili zai'ki aurena, sannan har zaice baya sona kuma bazai taba Sonta ba Najeeb tsaki yaja yabar mata d'akin domin ganin tana ta kuka, falo ya nufa inda ya zauna rai bace, ba komai bane ke mishi yawo a rai sai maganan ibtisam akan kabir, shiya rasa mai yasa tun Farko baya son kabir, kwata kwata guy din bai mishi ba, sannan shidai bason ibtisam yake ba, shi gaba d'aya tsanan yarinyar yake, the only tin daya Sani yanada ba'kin kishi, and duk abunda akace nashi ne Toh har abada nashi ne, ko Sonda Granny ta Kawo mishi Mata y'an kauye akan ya aura, koda anyi auren yasan bazai iya sakin yarinyar ba, duk da yasan bazai iyayin komai da itaba zai ajiyeta a matsayin house girl, dan bazai saketa ba, wani ya aureta ba, sai yasa baya sama kanshi damuwa koda budurwa ce ya ganta da wani ya barta kenan har abada, balle matar da aka aura mishi ita dole akan wani dalili zata dinga mishi maganan wani dan iska a gida, tsaki yaja tare da fad'in wata rana saina karyata inta K'ara maganan wannan kabir din nonsense wlh Dad ya gama dani daya aura min ita I hate her with ol my heart.... Ga kuma wannan mahaukaciyar Najwa din dake tunanin ko yana Sonta ne, tsaki yaja tare da fad'in ya kamata in korata domin is like kaman tana da irin halin matan Nigeria, naci sai yasa baya hulda da matan Nigeria tsaki ya kuma ja,kanshi yaji yana mishi ciwo, shi tunda yake bai San tunani ba sai sanda ibtisam ta shigo cikin rayuwarshi....... Read and leave it, dnt share to anyone *IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Ibtisam hawaye take Sosai tare da tsugunnawa tana fad'in dan Allah NAJEEB kayi hakuri ni nasan bama son juna ni dakai, ka duba girman Allah ka rabu dani inje in auri wanda nake so, na ro'keka K..... Yace keep your mouth shut Ibtisam kuka take Sosai, tare da zama a k'asa Najeeb tsaki yaja tare da shiga d'akinshi ya barta nan zaune tana kuka, wanda shi tsanar kukan nata yake and baya son ji, ya rasa mai yasa gaba d'aya baya son yarinyar Ibtisam kam kuka taci Sosai, har kanta ya fara ciwo, bata taba tunani a rayuwa zata fuskanci wannan halin ba, bata taba tunanin irin wannan ranan zaizo mata ba, wai yau itace matar NAJEEB Gaba d'aya ji tayi ta tsani duniya da abunda ke cikinta, wlh da tasan hakan zai faru da tayi fatan ta mutu, lokaci d'aya ta goge hawayen idonta tare da tashi tana fad'in inna koma Nigeria dole insan abunyi domin bazan yarda da wannan auren ba, bazan iya zama da wani namiji a matsayin miji ba, Indai kabir na cikin wannan duniyar Innalillahi'wa inna ilaihirajiun, mai yasa haka ta faru dani? Why me why why, zan iya hakura da komai Amma wanda Kabir kuka ta kuma saki lokaci d'aya tayi d'akinta tana shiga ta fad'a gado tana kuka wi wi gwanin tausayi Najeeb Bayan tafiyan su Mum yaci gaba da abunda yakeyi, ba tare da tsoro ba, ko fargaba, kaman yau yana zaune a falo d'auke da kwalban giyanshi yana sha ibtisam ta fito wanda bata cika fita ba sai jefi jefi, sannan tunda su Mum suka tafi bata K'ara ganinshi ba sai yau Kallo d'aya ya mata tare da kauda kanshi, yaci gaba dashan alcohol d'inshi Ibtisam kam ko kallo bai isheta ba, kai tsaye kitchen ta nufa inda taga mai aikin gidan wacce baturiya ce tana ta faman goge goge, "gaida ibtisam tayi cikin harshen turanci Ibtisam amsawa tayi tare da fad'in lafiya, sannan ta bud'e fridge lokaci d'aya tayi tsaki mara sauti tare da rufewa, tea kawai ta had'a tana k'okarin fita saiga Najeeb yazo kofar kitchen din ya tsaya tare dasa hannunshi ya Kare kofar Kallon Mai aikin yayi tare da fad'in daka yau karki k'ara zuwa na baki hutun 2week Nan Mai aikin ta amsa da OK Kallon ibtisam yayi wacce take tsaye Tana jira ya matsa ta wuce yace daka yau ke zaki fara aikin Gidan nan, domin banga amfanin zamanki a nan ba, so just get ready and start d work tomorrow morning and ban son kazanta, in naga wani Abu dabai min ba I will punish you Ibtisam wani irin kallo tamai na raini sannan ta kauda kanta gefe alaman baka da hanakli Najeeb idonshi na kanta ganin irin kallon da tayi Mai yasa yace ma Mai aikin tazo ta wuce Mai aikin fita tayi itama ibtisam tazo zata fita, ru'ko Mata hannu yayi tare da komar da ita kitchen din yayi baya da ita Ibtisam wani irin kallo ta wurga Mai, Mai kama da miye haka Najeeb ganin Mai aikin tabar gidan yasa ya matsa gab da ita tare da janyo mata riganta wanda yasa ta saki cup din tea din dake hannunta ya zubar mishi a jiki, da yake akwai zafi yasa ya saketa, Aiko ta fita da gudu tabar kitchen din Tsayawa tayi bayan ta fita ganin ya kunna famfo din dake kitchen din yana wanke hannunshi tace nafi karfin inyi maka bauta, gwara ka dawo da wacce take maka aiki, tsaki taja tayi gaba da sauri ta shige d'akinta tasa key dan karya shigo mata Shiko NAJEEB bayan ya kashe famfo din, abun mamaki ya bashi, lokaci d'aya kuma yayi dariya tare da fad'in I will teach her a lesson ina tunanin ta manta who I am, sai yasa take fad'amin magana. Najeeb d'akinshi ya nufa inda yayi wanka tare da canza kaya domin zashi k'asar Germany kuma shi zai tu'ka jirgin, shiryawa yayi ya d'iba kaya cikin k'aramin akwati Domim kwana uku zaiyi ya dawo America, koda ya gama fita yayi yabar gidan ba tare daya fad'ama ibtisam ba, ko ya nemeta Ibtisam kam tunda ta shiga d'aki bata fito ba, ga yunwa na damunta, gashi tana tsoran ta fita NAJEEB ya kamata ya bugi banza, dan bamai kwatanta, tunda daka ita sai shi, jin yunwa na neman illata ta yasa ta tashi ta bud'e kofarta a hankali tare dayin lam'bo tana le'kawa ko zata hangoshi ta koma, ganin baya nan yasa ta shiga kitchen din ta k'ara had'a tea a gaggauce, tana Gama had'awa ta koma da sauri tare da rufe kofarta Asibiti kuwa KABIR an dan samu canji ba kaman daba, domin kuwa yanzu har ya fara bud'e idonshi yana rufewa, sai dai abu d'aya da yake basu mamaki shine idan ya bud'e idon nashi baya komai sai hawaye, dake zuba cikin idon nashi, likitoci suna iya kokarinsu akan kabir Hafsat yanda ta damu kaman tafi kowa shiga cikin wani hali, domin tana matukar tausayin mijin Nata Sosai da Sosai, kullum burinta taga ya tashi, amma har yanzu Ta gefen mahaifiyar Kabir kam, gaba d'aya Abun duniya ya isheta domin ita gani take kaman zata rasa d'anta K'anin KABIR mai suna faruk yana matukar k'okari dasu tare da musu kalamai Mai dad'i akan ku su kwantar da hankalinsu insha Allah zai tashi,suyi ta addu'a Ita dai hafsat in yana magana jinshi kawai take, amma tana matukar tsorata da yanayin kabir din, mutum baya iya ko motsa jikinshi balle yayi magana, sai dai ya bud'e ido ya rufe, KABIR ya sauya yanda kuka san an canza mishi halitta, lallai dan Adam ba komai bane, sannan ba'a gama ma mutum halitta sai ranan daya bar duniya Najeeb bayan ya sauka a k'asar Germany Wanda kai tsaye d'akin da aka tanada dominsu dake cikin airport d'in ya nufa inda ya shiga ya kwanta domin ya huta, dai dad'e ba bacci yayi gaba dashi Koda NAJEEB ya farka tashi yayi ya fad'a toilet tare da fitowa yasa kaya ya d'auki wayarshi ya wanda yasa sim din k'asar Germany din ya kira Najwa tare da fad'in where are you? Tace am in the airport, tun dazu naita jiran kiranka naji shuru, 30mnt kenan da saukan jirgin mu Kashe wayar yayi ba tare daya bata amsa ba, tashi yayi ya fita waje inda ya hango Najwa zaune tasa jallabiya fuskanta d'auke da glass Itama hangoshi tayi dan haka ta tashi da sauri ta nufeshi tare dayin hugging d'inshi tana fad'in oh my baby I miss you, I miss your love your everything Najeeb murmushi yayi tare da k'ara hugging d'inta, lokaci d'aya kuma ya saketa sukai gaba, har cikin d'akin daya sauka suka nufa, suna shiga Najwa ta Fara tube rigan jikinta tana fad'in na gaji Sosai wlh Bayan ta cire rigan jikinta ya rage daka ita sai bra, sai gajeran wandon dake jikinta, zama tayi akan jikin najeeb tare da rungumoshi tasa kanshi a tsakiyan nononta tana shafa mishi Najeeb kam ya samu abunda yake so, domin a duniya yana son nono Sosai ,lokaci d'aya ya rukota tare da d'agota ya fara shafa mata nononta tare da matsa mata su,"ita kam Najwa kashe ido take tana wani lumshe wa, domin yanda yake matsa mata nonon tana jin dad'i Sosai Lokaci d'aya Najwa ta saka bakinta cikin nashi ta Fara kissing d'inshi tare da tsotsan harshen shi tana saki tare da k'ara kamawa, shima NAJEEB din martani ya fara mayar mata yana tsotsan harshenta tare da kama lebanta na katsa yana tsotsa wani irin dad'i taji tun daka saman kanta har k'asan kafarta sanda ya Kama lebanta na k'asa yana tsotsa, yanda najeeb yake mata kaman yana shan lollipop ne yanda yake tsotsa sun d'auki lokaci suna tsotsan bakin juna Kafin ya saketa tare da kwantar da ita ya fara sucking din nononta, tsotsa yake yana janyo kan nonon yana Dan saka bakinshi yana dan ciza kad'an ba yanda zataji zafi ba Najwa kam bata komai sai sakin nishi tare da shafa mishi nononshi shima Tana murza mishi da hannunta,dayan hannun kuma takai wajan banana d'inshi tana wasa dashi duk da akwai kaya a jikinsa Gaba d'aya banana d'inshi ta mi'ke tsaye ta ciko wandon daya saka, a hankali ta Fara zage mishi zip din wandon Wanda banana din ta fito wanda ta mi'ke tsaye Najwa dan ture mishi kanshi tayi daka kan boob d'inta da yake sucking kai bakinta tayi kan banana d'inshi ta Fara sucking Wani irin nishi NAJEEB ya saki tare da lumshe ido, lokaci d'aya ya k'ara danna mata kanta domin tasha mishi dakyau Tsotsan banana din take tana shafa mishi nononshi da hannunta guda d'aya, "bakinta Tana saka banana din tana sama tana k'asa, Tana tura banana din yana shige mata cikin bakinta duka Koda sperm zai fito bata cire bakinta ba, sai hadiyewa data farayi, lokaci d'aya kuma ta cire a bakinta ta Fara shafa banana din akan fuskanta Tana wasa dashi, sperm yana zubar mata a fuska Najeeb janyota yayi ya saka bakinshi cikin Nata yana tsotsa, lokaci d'aya ya tashi tsaye tare da cire kayan jikinshi gaba d'aya janyo Najwa yayi suna tsaye shida ita yasa banana d'inshi cikin Nata ya fara fucking d'inta suna tsaye bakinshi na cikin Nata Najwa na k'okarin yin ihu amma babu hali domin bakinta na cikin nashi yana tsotsa Lokaci d'aya ya zaunar da ita a gefen gadon, ya wage kafarta tare da tsugunnawa yasa banana din cikin hq d'inta yana fucking d'inta da karfi Tana ihu Sosai tare da k'okarin matsawa, hannunshi yasa ya ri'keta wanda yasa ta kasa matsawa sai ihu da takeyi domin yana fucking d'inta da karfi wanda ba ihun wuya bane sai na dad'i Lokaci d'aya ta samu taja jikinta da karfi ta matsa, Najeeb janyota ya kar'ayi tare da juyar da ita ta baya kafafunta na k'asa kanta na kan gadon ya saka banana d'inshi cikin hq din Nata ya fara fucking ihu take Sosai Tana fad'in fuck me, fuck me baby Lokaci d'aya ya d'agota suka koma tsaye ya d'aga kafarta d'aya ya ri'ke d'ayan na k'asa ta tsaya ya saka banana d'inshi ya fara fucking d'inta Najwa gaba d'aya ta gaji domin irin yanda najeeb yake fucking d'inta, sannan yana d'aya daka cikin abunda yasa take sonshi domin in zaiyi sex da mace yana gamsar da ita Sosai Lokaci d'aya najeeb ya saketa tare da kwantar da ita plat akan gadon d'akin yahau kanta ya fara fucking d'inta, Najwa nishi take tare da kankame shi tana fad'in fuck fuck fuck me, fuck me hard baby plz fuck me hard, najeeb da karfi ya fara fucking d'inta Lokaci d'aya yayi sauri ya cire banana d'inshi cikin hq d'inta, yana sauke numfashi gaba dayansu zufa ke keto musu a jiki kaman sunyi Wasan tsere ko sunyi gudu. Najwa kam bata komai sai sauke numfashi Tana nishi sama sama, gaskiya NAJEEB hariji ne, fatana ya yarda ya aureni da nafi ko wace mace Sa'a Najeeb kam janyo Najwa jikinshi yayi a haka bacci ya d'aukesu AMERICA ibtisam dake kwance a d'aki ta Lura kaman NAJEEB baya gidan gaba daya, domin bata jin motsin shi kwana biyu Dan haka ta sake harda zaman falo, kaman yau Tana kitchen Tana dafa indomie Bayan ta Gama tazo falo ta zauna ta faraci cikin kwanciyan hankali, fridge taje ta d'auko wine wanda ta Fara karantawa taga with alcohol, gabanta taji ya fad'i, tare da k'ara nanata Sunan wine with alcohol. Najeeb nashan giya Kenan? Kai no ba nashi bane I don't believe it, may be ya ajiye ma friend d'inshi ne In sunzo tunda su turawa suna sha, wannan tunanin da tayi yasa ta maida tare da d'aukan ruwa Kawai ta fito domin bata tunanin zata iya shan wani drinks kuma a cikin fridge din, duk da wine with alcohol kwalba d'aya ta gani sauran duk wine ne with non alcoholic, amma ibtisam taji bazata iya shaba saboda tsoran Wanda taga ansa with alcohol Falo ta koma taci gaba dacin indomie inta Bayan ta kammala takai plate din kitchen tare da wankewa ta dawo falon ta zauna Jin ta gaji da zaman yasa ta koma d'aki wanka tayi sannan ta fito tazo tasa wani gajeran wando tare da top, kanta ko dan kwali babu kwanciya tayi Tana tunanin kabir d'inta Lokaci d'aya ta Fara hawaye tare da burin tayi ta koma Nigeria ta ganshi Susan abunda za suyi, domin bazata iya rayuwa da kowa ba sai shi Lokaci d'aya kanta taji yana mata ciwo Sosai, gashi bata da magani da tasha dan haka tashi tayi ta koma toilet ta wanke fuskanta, amma still kanta na Mata ciwo Sosai, ga wani jiri jiri da takeji, ta rasa mai yasa Indai zatai tunanin kabir har tayi kuka saita tsinta kanta cikin wannan yanayin, har yau jikinta yana bata kabir d'inta yana cikin matsala, Ido ta lumshe domin taji yanda take jin jiri sai taga d'akin yana juya mata wanda hakan ne yasa ta rufe ido addu'a take cikin ranta wanda duk addu'a daya fad'o mata yi takeyi lokaci d'aya ta Fara samun nutsuwa tare dajin jirin ya fara sakinta, lokaci d'aya bacci ya d'auketa Ibtisam cikin bacci tayi mafarkin Kabir yazo mata cikin tashin hankali yana kuka tare da fad'in ibtisam bazan iya rayuwa cikin wannan duniyar ba Indai bakya tare dani, ibtisam bazan iya zama ina kallonki da wani d'a namiji ba, ibtisam zan mutu plz ki ganni koda sau d'aya kafin in mutu Ina rayuwa ne saboda in ganki da yanzu nabar wannan duniyar..... Da sauri ta tashi ta saki wani irin ihu mai gigita Wanda yaji k'aran ihu take saki tana kuka.... Najeeb daya shigo gidan shida Najwa wanda dawowanshi kenan gidan, da sauri yayi gefen d'akin da take tare da bud'e kofar d'akin Ganin tana ihu tare da kuka yasa najeeb nufanta yana fad'in ke ke ke miye haka? Maiya sameki? Ibtisam cikin kuka take fad'in dan Allah ka kaini inga kabir wlh yana cikin damuwa Dan Allah ka kaini na shiga uku n..... Wani irin gigitaccen Mari NAJEEB ya tsinka mata wanda yasa ta ri'ke wajan da sauri tare da kallonshi da sauri Tana mamakin irin Marin da yayi mata, tare da tsoran Marin da akayi mata Idon NAJEEB ja yayi cikin bacin rai yace how dare you, zaki dinga kira kira mun sunan wani Dan iska a cikin gidana? How dare you cikin tsawa yayi mata magana gaba d'aya tsoro ya kama ibtisam,yace as from today kar IN k'ara ji kin kira mun sunan wani dan iska a cikin gidana Let me tell you Ina miki warning akan karki k'ara kira mun sunan wani a cikin gidana idiot Ibtisam kasa magana tayi sai kuka, domin Marin da yayi mata ya bata tsoro kuma Marin ya shigeta Sosai, ta jishi har cikin jikinta Sosai Najeeb fita yayi daka d'akin cikin zafin rai, kai tsaye d'akinshi ya shiga wanda yaga Najwa na kaiwa da komowa tana sintiri kaman Mai parade, ganin najeeb ya shigo yasa ta kalleshi tare da fad'in najeeb wacece wancan yarinyar? Najeeb yace ban sani ba, I hate too much question Najwa tace najeeb plz who is she Wlh yarinyar bata kwanta min a rai ba. Najeeb yace so you can leave d house Najwa tace what? Yace I said you can leave plz just go Ganin yanda yayi fushi yasa Lokaci d'aya kuma ta Fara fad'in am so sorry NAJEEB, kasan yanzu wlh I can't live without you plz Najeeb am so sorry ina Sonka and ban son ganin kowa kusa da inda kake Najeeb yace you are mad, you are mad, kin isa ki hanani hulda da macen da naga dama? Who are you? Najwa hawaye ta Fara tana fad'in NAJEEB wlh Ina Sonka, ban San ina Sonka ba saida na koma Dubai, wlh na shiga damuwa da rashinka.... Najeeb da ranshi ke bace yace keep quiet, I never love you, kawai am with you just to have fun, koda kika ga Ina sake miki bawai sonki nake ba and biyanki nake so in kud'in dana baki yayi kad'an just tell me I will triple the money and give you, money is not my problem, I have it and I can give it to you, so karki k'ara fad'in kina sona or...... Tace najeeb you said you never love me? Najeeb yace yes, and I will never ever do Najwa zama tayi akan kujeran d'akin tare da d'aura hannunta akai tana hawaye, lallai NAJEEB kenan dama mutum zaiyi sex da Wanda baya so? And miye bata mishi maita raga mishi lallai Indai najeeb bai aureta ba, babu wacce zai aura akan wani dalili zai'ki aurena, sannan har zaice baya sona kuma bazai taba Sonta ba Najeeb tsaki yaja yabar mata d'akin domin ganin tana ta kuka, falo ya nufa inda ya zauna rai bace, ba komai bane ke mishi yawo a rai sai maganan ibtisam akan kabir, shiya rasa mai yasa tun Farko baya son kabir, kwata kwata guy din bai mishi ba, sannan shidai bason ibtisam yake ba, shi gaba d'aya tsanan yarinyar yake, the only tin daya Sani yanada ba'kin kishi, and duk abunda akace nashi ne Toh har abada nashi ne, ko Sonda Granny ta Kawo mishi Mata y'an kauye akan ya aura, koda anyi auren yasan bazai iya sakin yarinyar ba, duk da yasan bazai iyayin komai da itaba zai ajiyeta a matsayin house girl, dan bazai saketa ba, wani ya aureta ba, sai yasa baya sama kanshi damuwa koda budurwa ce ya ganta da wani ya barta kenan har abada, balle matar da aka aura mishi ita dole akan wani dalili zata dinga mishi maganan wani dan iska a gida, tsaki yaja tare da fad'in wata rana saina karyata inta K'ara maganan wannan kabir din nonsense wlh Dad ya gama dani daya aura min ita I hate her with ol my heart.... Ga kuma wannan mahaukaciyar Najwa din dake tunanin ko yana Sonta ne, tsaki yaja tare da fad'in ya kamata in korata domin is like kaman tana da irin halin matan Nigeria, naci sai yasa baya hulda da matan Nigeria tsaki ya kuma ja,kanshi yaji yana mishi ciwo, shi tunda yake bai San tunani ba sai sanda ibtisam ta shigo cikin rayuwarshi....... Read and leave it, dnt share to anyone *IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Ibtisam hawaye take Sosai tare da tsugunnawa tana fad'in dan Allah NAJEEB kayi hakuri ni nasan bama son juna ni dakai, ka duba girman Allah ka rabu dani inje in auri wanda nake so, na ro'keka K..... Yace keep your mouth shut Ibtisam kuka take Sosai, tare da zama a k'asa Najeeb tsaki yaja tare da shiga d'akinshi ya barta nan zaune tana kuka, wanda shi tsanar kukan nata yake and baya son ji, ya rasa mai yasa gaba d'aya baya son yarinyar Ibtisam kam kuka taci Sosai, har kanta ya fara ciwo, bata taba tunani a rayuwa zata fuskanci wannan halin ba, bata taba tunanin irin wannan ranan zaizo mata ba, wai yau itace matar NAJEEB Gaba d'aya ji tayi ta tsani duniya da abunda ke cikinta, wlh da tasan hakan zai faru da tayi fatan ta mutu, lokaci d'aya ta goge hawayen idonta tare da tashi tana fad'in inna koma Nigeria dole insan abunyi domin bazan yarda da wannan auren ba, bazan iya zama da wani namiji a matsayin miji ba, Indai kabir na cikin wannan duniyar Innalillahi'wa inna ilaihirajiun, mai yasa haka ta faru dani? Why me why why, zan iya hakura da komai Amma wanda Kabir kuka ta kuma saki lokaci d'aya tayi d'akinta tana shiga ta fad'a gado tana kuka wi wi gwanin tausayi Najeeb Bayan tafiyan su Mum yaci gaba da abunda yakeyi, ba tare da tsoro ba, ko fargaba, kaman yau yana zaune a falo d'auke da kwalban giyanshi yana sha ibtisam ta fito wanda bata cika fita ba sai jefi jefi, sannan tunda su Mum suka tafi bata K'ara ganinshi ba sai yau Kallo d'aya ya mata tare da kauda kanshi, yaci gaba dashan alcohol d'inshi Ibtisam kam ko kallo bai isheta ba, kai tsaye kitchen ta nufa inda taga mai aikin gidan wacce baturiya ce tana ta faman goge goge, "gaida ibtisam tayi cikin harshen turanci Ibtisam amsawa tayi tare da fad'in lafiya, sannan ta bud'e fridge lokaci d'aya tayi tsaki mara sauti tare da rufewa, tea kawai ta had'a tana k'okarin fita saiga Najeeb yazo kofar kitchen din ya tsaya tare dasa hannunshi ya Kare kofar Kallon Mai aikin yayi tare da fad'in daka yau karki k'ara zuwa na baki hutun 2week Nan Mai aikin ta amsa da OK Kallon ibtisam yayi wacce take tsaye Tana jira ya matsa ta wuce yace daka yau ke zaki fara aikin Gidan nan, domin banga amfanin zamanki a nan ba, so just get ready and start d work tomorrow morning and ban son kazanta, in naga wani Abu dabai min ba I will punish you Ibtisam wani irin kallo tamai na raini sannan ta kauda kanta gefe alaman baka da hanakli Najeeb idonshi na kanta ganin irin kallon da tayi Mai yasa yace ma Mai aikin tazo ta wuce Mai aikin fita tayi itama ibtisam tazo zata fita, ru'ko Mata hannu yayi tare da komar da ita kitchen din yayi baya da ita Ibtisam wani irin kallo ta wurga Mai, Mai kama da miye haka Najeeb ganin Mai aikin tabar gidan yasa ya matsa gab da ita tare da janyo mata riganta wanda yasa ta saki cup din tea din dake hannunta ya zubar mishi a jiki, da yake akwai zafi yasa ya saketa, Aiko ta fita da gudu tabar kitchen din Tsayawa tayi bayan ta fita ganin ya kunna famfo din dake kitchen din yana wanke hannunshi tace nafi karfin inyi maka bauta, gwara ka dawo da wacce take maka aiki, tsaki taja tayi gaba da sauri ta shige d'akinta tasa key dan karya shigo mata Shiko NAJEEB bayan ya kashe famfo din, abun mamaki ya bashi, lokaci d'aya kuma yayi dariya tare da fad'in I will teach her a lesson ina tunanin ta manta who I am, sai yasa take fad'amin magana. Najeeb d'akinshi ya nufa inda yayi wanka tare da canza kaya domin zashi k'asar Germany kuma shi zai tu'ka jirgin, shiryawa yayi ya d'iba kaya cikin k'aramin akwati Domim kwana uku zaiyi ya dawo America, koda ya gama fita yayi yabar gidan ba tare daya fad'ama ibtisam ba, ko ya nemeta Ibtisam kam tunda ta shiga d'aki bata fito ba, ga yunwa na damunta, gashi tana tsoran ta fita NAJEEB ya kamata ya bugi banza, dan bamai kwatanta, tunda daka ita sai shi, jin yunwa na neman illata ta yasa ta tashi ta bud'e kofarta a hankali tare dayin lam'bo tana le'kawa ko zata hangoshi ta koma, ganin baya nan yasa ta shiga kitchen din ta k'ara had'a tea a gaggauce, tana Gama had'awa ta koma da sauri tare da rufe kofarta Asibiti kuwa KABIR an dan samu canji ba kaman daba, domin kuwa yanzu har ya fara bud'e idonshi yana rufewa, sai dai abu d'aya da yake basu mamaki shine idan ya bud'e idon nashi baya komai sai hawaye, dake zuba cikin idon nashi, likitoci suna iya kokarinsu akan kabir Hafsat yanda ta damu kaman tafi kowa shiga cikin wani hali, domin tana matukar tausayin mijin Nata Sosai da Sosai, kullum burinta taga ya tashi, amma har yanzu Ta gefen mahaifiyar Kabir kam, gaba d'aya Abun duniya ya isheta domin ita gani take kaman zata rasa d'anta K'anin KABIR mai suna faruk yana matukar k'okari dasu tare da musu kalamai Mai dad'i akan ku su kwantar da hankalinsu insha Allah zai tashi,suyi ta addu'a Ita dai hafsat in yana magana jinshi kawai take, amma tana matukar tsorata da yanayin kabir din, mutum baya iya ko motsa jikinshi balle yayi magana, sai dai ya bud'e ido ya rufe, KABIR ya sauya yanda kuka san an canza mishi halitta, lallai dan Adam ba komai bane, sannan ba'a gama ma mutum halitta sai ranan daya bar duniya Najeeb bayan ya sauka a k'asar Germany Wanda kai tsaye d'akin da aka tanada dominsu dake cikin airport d'in ya nufa inda ya shiga ya kwanta domin ya huta, dai dad'e ba bacci yayi gaba dashi Koda NAJEEB ya farka tashi yayi ya fad'a toilet tare da fitowa yasa kaya ya d'auki wayarshi ya wanda yasa sim din k'asar Germany din ya kira Najwa tare da fad'in where are you? Tace am in the airport, tun dazu naita jiran kiranka naji shuru, 30mnt kenan da saukan jirgin mu Kashe wayar yayi ba tare daya bata amsa ba, tashi yayi ya fita waje inda ya hango Najwa zaune tasa jallabiya fuskanta d'auke da glass Itama hangoshi tayi dan haka ta tashi da sauri ta nufeshi tare dayin hugging d'inshi tana fad'in oh my baby I miss you, I miss your love your everything Najeeb murmushi yayi tare da k'ara hugging d'inta, lokaci d'aya kuma ya saketa sukai gaba, har cikin d'akin daya sauka suka nufa, suna shiga Najwa ta Fara tube rigan jikinta tana fad'in na gaji Sosai wlh Bayan ta cire rigan jikinta ya rage daka ita sai bra, sai gajeran wandon dake jikinta, zama tayi akan jikin najeeb tare da rungumoshi tasa kanshi a tsakiyan nononta tana shafa mishi Najeeb kam ya samu abunda yake so, domin a duniya yana son nono Sosai ,lokaci d'aya ya rukota tare da d'agota ya fara shafa mata nononta tare da matsa mata su,"ita kam Najwa kashe ido take tana wani lumshe wa, domin yanda yake matsa mata nonon tana jin dad'i Sosai Lokaci d'aya Najwa ta saka bakinta cikin nashi ta Fara kissing d'inshi tare da tsotsan harshen shi tana saki tare da k'ara kamawa, shima NAJEEB din martani ya fara mayar mata yana tsotsan harshenta tare da kama lebanta na katsa yana tsotsa wani irin dad'i taji tun daka saman kanta har k'asan kafarta sanda ya Kama lebanta na k'asa yana tsotsa, yanda najeeb yake mata kaman yana shan lollipop ne yanda yake tsotsa sun d'auki lokaci suna tsotsan bakin juna Kafin ya saketa tare da kwantar da ita ya fara sucking din nononta, tsotsa yake yana janyo kan nonon yana Dan saka bakinshi yana dan ciza kad'an ba yanda zataji zafi ba Najwa kam bata komai sai sakin nishi tare da shafa mishi nononshi shima Tana murza mishi da hannunta,dayan hannun kuma takai wajan banana d'inshi tana wasa dashi duk da akwai kaya a jikinsa Gaba d'aya banana d'inshi ta mi'ke tsaye ta ciko wandon daya saka, a hankali ta Fara zage mishi zip din wandon Wanda banana din ta fito wanda ta mi'ke tsaye Najwa dan ture mishi kanshi tayi daka kan boob d'inta da yake sucking kai bakinta tayi kan banana d'inshi ta Fara sucking Wani irin nishi NAJEEB ya saki tare da lumshe ido, lokaci d'aya ya k'ara danna mata kanta domin tasha mishi dakyau Tsotsan banana din take tana shafa mishi nononshi da hannunta guda d'aya, "bakinta Tana saka banana din tana sama tana k'asa, Tana tura banana din yana shige mata cikin bakinta duka Koda sperm zai fito bata cire bakinta ba, sai hadiyewa data farayi, lokaci d'aya kuma ta cire a bakinta ta Fara shafa banana din akan fuskanta Tana wasa dashi, sperm yana zubar mata a fuska Najeeb janyota yayi ya saka bakinshi cikin Nata yana tsotsa, lokaci d'aya ya tashi tsaye tare da cire kayan jikinshi gaba d'aya janyo Najwa yayi suna tsaye shida ita yasa banana d'inshi cikin Nata ya fara fucking d'inta suna tsaye bakinshi na cikin Nata Najwa na k'okarin yin ihu amma babu hali domin bakinta na cikin nashi yana tsotsa Lokaci d'aya ya zaunar da ita a gefen gadon, ya wage kafarta tare da tsugunnawa yasa banana din cikin hq d'inta yana fucking d'inta da karfi Tana ihu Sosai tare da k'okarin matsawa, hannunshi yasa ya ri'keta wanda yasa ta kasa matsawa sai ihu da takeyi domin yana fucking d'inta da karfi wanda ba ihun wuya bane sai na dad'i Lokaci d'aya ta samu taja jikinta da karfi ta matsa, Najeeb janyota ya kar'ayi tare da juyar da ita ta baya kafafunta na k'asa kanta na kan gadon ya saka banana d'inshi cikin hq din Nata ya fara fucking ihu take Sosai Tana fad'in fuck me, fuck me baby Lokaci d'aya ya d'agota suka koma tsaye ya d'aga kafarta d'aya ya ri'ke d'ayan na k'asa ta tsaya ya saka banana d'inshi ya fara fucking d'inta Najwa gaba d'aya ta gaji domin irin yanda najeeb yake fucking d'inta, sannan yana d'aya daka cikin abunda yasa take sonshi domin in zaiyi sex da mace yana gamsar da ita Sosai Lokaci d'aya najeeb ya saketa tare da kwantar da ita plat akan gadon d'akin yahau kanta ya fara fucking d'inta, Najwa nishi take tare da kankame shi tana fad'in fuck fuck fuck me, fuck me hard baby plz fuck me hard, najeeb da karfi ya fara fucking d'inta Lokaci d'aya yayi sauri ya cire banana d'inshi cikin hq d'inta, yana sauke numfashi gaba dayansu zufa ke keto musu a jiki kaman sunyi Wasan tsere ko sunyi gudu. Najwa kam bata komai sai sauke numfashi Tana nishi sama sama, gaskiya NAJEEB hariji ne, fatana ya yarda ya aureni da nafi ko wace mace Sa'a Najeeb kam janyo Najwa jikinshi yayi a haka bacci ya d'aukesu AMERICA ibtisam dake kwance a d'aki ta Lura kaman NAJEEB baya gidan gaba daya, domin bata jin motsin shi kwana biyu Dan haka ta sake harda zaman falo, kaman yau Tana kitchen Tana dafa indomie Bayan ta Gama tazo falo ta zauna ta faraci cikin kwanciyan hankali, fridge taje ta d'auko wine wanda ta Fara karantawa taga with alcohol, gabanta taji ya fad'i, tare da k'ara nanata Sunan wine with alcohol. Najeeb nashan giya Kenan? Kai no ba nashi bane I don't believe it, may be ya ajiye ma friend d'inshi ne In sunzo tunda su turawa suna sha, wannan tunanin da tayi yasa ta maida tare da d'aukan ruwa Kawai ta fito domin bata tunanin zata iya shan wani drinks kuma a cikin fridge din, duk da wine with alcohol kwalba d'aya ta gani sauran duk wine ne with non alcoholic, amma ibtisam taji bazata iya shaba saboda tsoran Wanda taga ansa with alcohol Falo ta koma taci gaba dacin indomie inta Bayan ta kammala takai plate din kitchen tare da wankewa ta dawo falon ta zauna Jin ta gaji da zaman yasa ta koma d'aki wanka tayi sannan ta fito tazo tasa wani gajeran wando tare da top, kanta ko dan kwali babu kwanciya tayi Tana tunanin kabir d'inta Lokaci d'aya ta Fara hawaye tare da burin tayi ta koma Nigeria ta ganshi Susan abunda za suyi, domin bazata iya rayuwa da kowa ba sai shi Lokaci d'aya kanta taji yana mata ciwo Sosai, gashi bata da magani da tasha dan haka tashi tayi ta koma toilet ta wanke fuskanta, amma still kanta na Mata ciwo Sosai, ga wani jiri jiri da takeji, ta rasa mai yasa Indai zatai tunanin kabir har tayi kuka saita tsinta kanta cikin wannan yanayin, har yau jikinta yana bata kabir d'inta yana cikin matsala, Ido ta lumshe domin taji yanda take jin jiri sai taga d'akin yana juya mata wanda hakan ne yasa ta rufe ido addu'a take cikin ranta wanda duk addu'a daya fad'o mata yi takeyi lokaci d'aya ta Fara samun nutsuwa tare dajin jirin ya fara sakinta, lokaci d'aya bacci ya d'auketa Ibtisam cikin bacci tayi mafarkin Kabir yazo mata cikin tashin hankali yana kuka tare da fad'in ibtisam bazan iya rayuwa cikin wannan duniyar ba Indai bakya tare dani, ibtisam bazan iya zama ina kallonki da wani d'a namiji ba, ibtisam zan mutu plz ki ganni koda sau d'aya kafin in mutu Ina rayuwa ne saboda in ganki da yanzu nabar wannan duniyar..... Da sauri ta tashi ta saki wani irin ihu mai gigita Wanda yaji k'aran ihu take saki tana kuka.... Najeeb daya shigo gidan shida Najwa wanda dawowanshi kenan gidan, da sauri yayi gefen d'akin da take tare da bud'e kofar d'akin Ganin tana ihu tare da kuka yasa najeeb nufanta yana fad'in ke ke ke miye haka? Maiya sameki? Ibtisam cikin kuka take fad'in dan Allah ka kaini inga kabir wlh yana cikin damuwa Dan Allah ka kaini na shiga uku n..... Wani irin gigitaccen Mari NAJEEB ya tsinka mata wanda yasa ta ri'ke wajan da sauri tare da kallonshi da sauri Tana mamakin irin Marin da yayi mata, tare da tsoran Marin da akayi mata Idon NAJEEB ja yayi cikin bacin rai yace how dare you, zaki dinga kira kira mun sunan wani Dan iska a cikin gidana? How dare you cikin tsawa yayi mata magana gaba d'aya tsoro ya kama ibtisam,yace as from today kar IN k'ara ji kin kira mun sunan wani dan iska a cikin gidana Let me tell you Ina miki warning akan karki k'ara kira mun sunan wani a cikin gidana idiot Ibtisam kasa magana tayi sai kuka, domin Marin da yayi mata ya bata tsoro kuma Marin ya shigeta Sosai, ta jishi har cikin jikinta Sosai Najeeb fita yayi daka d'akin cikin zafin rai, kai tsaye d'akinshi ya shiga wanda yaga Najwa na kaiwa da komowa tana sintiri kaman Mai parade, ganin najeeb ya shigo yasa ta kalleshi tare da fad'in najeeb wacece wancan yarinyar? Najeeb yace ban sani ba, I hate too much question Najwa tace najeeb plz who is she Wlh yarinyar bata kwanta min a rai ba. Najeeb yace so you can leave d house Najwa tace what? Yace I said you can leave plz just go Ganin yanda yayi fushi yasa Lokaci d'aya kuma ta Fara fad'in am so sorry NAJEEB, kasan yanzu wlh I can't live without you plz Najeeb am so sorry ina Sonka and ban son ganin kowa kusa da inda kake Najeeb yace you are mad, you are mad, kin isa ki hanani hulda da macen da naga dama? Who are you? Najwa hawaye ta Fara tana fad'in NAJEEB wlh Ina Sonka, ban San ina Sonka ba saida na koma Dubai, wlh na shiga damuwa da rashinka.... Najeeb da ranshi ke bace yace keep quiet, I never love you, kawai am with you just to have fun, koda kika ga Ina sake miki bawai sonki nake ba and biyanki nake so in kud'in dana baki yayi kad'an just tell me I will triple the money and give you, money is not my problem, I have it and I can give it to you, so karki k'ara fad'in kina sona or...... Tace najeeb you said you never love me? Najeeb yace yes, and I will never ever do Najwa zama tayi akan kujeran d'akin tare da d'aura hannunta akai tana hawaye, lallai NAJEEB kenan dama mutum zaiyi sex da Wanda baya so? And miye bata mishi maita raga mishi lallai Indai najeeb bai aureta ba, babu wacce zai aura akan wani dalili zai'ki aurena, sannan har zaice baya sona kuma bazai taba Sonta ba Najeeb tsaki yaja yabar mata d'akin domin ganin tana ta kuka, falo ya nufa inda ya zauna rai bace, ba komai bane ke mishi yawo a rai sai maganan ibtisam akan kabir, shiya rasa mai yasa tun Farko baya son kabir, kwata kwata guy din bai mishi ba, sannan shidai bason ibtisam yake ba, shi gaba d'aya tsanan yarinyar yake, the only tin daya Sani yanada ba'kin kishi, and duk abunda akace nashi ne Toh har abada nashi ne, ko Sonda Granny ta Kawo mishi Mata y'an kauye akan ya aura, koda anyi auren yasan bazai iya sakin yarinyar ba, duk da yasan bazai iyayin komai da itaba zai ajiyeta a matsayin house girl, dan bazai saketa ba, wani ya aureta ba, sai yasa baya sama kanshi damuwa koda budurwa ce ya ganta da wani ya barta kenan har abada, balle matar da aka aura mishi ita dole akan wani dalili zata dinga mishi maganan wani dan iska a gida, tsaki yaja tare da fad'in wata rana saina karyata inta K'ara maganan wannan kabir din nonsense wlh Dad ya gama dani daya aura min ita I hate her with ol my heart.... Ga kuma wannan mahaukaciyar Najwa din dake tunanin ko yana Sonta ne, tsaki yaja tare da fad'in ya kamata in korata domin is like kaman tana da irin halin matan Nigeria, naci sai yasa baya hulda da matan Nigeria tsaki ya kuma ja,kanshi yaji yana mishi ciwo, shi tunda yake bai San tunani ba sai sanda ibtisam ta shigo cikin rayuwarshi....... Read and leave it, dnt share to anyone*IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Najeeb hannunshi yasa a kanshi yana shafawa, Lokaci d'aya ya tashi ya nufi kitchen tare da d'auko kwalban alcohol d'inshi ya fara Kwan kwad'a, sha yake yana lumshe ido da yayi jajawur domin bacin rai bayan ya gama shanye kwalba d'ayan d'akinshi ya shiga wacce Najwa itama babu abunda take sha sai alcohol din domin gaba d'aya najeeb ya bata mata rai and ita ta bugu Sosai ma bata gane Mai takeyi, shiko najeeb bud'e fridge din d'akin yayi ya d'auko kwalban alcohol d'inshi har guda uku sannan ya fita falo inda ya zauna ya farasha Ibtisam dake kwance kanta na Sara mata, wani irin ciwon kai takeji tare da zazzabi wanda yasa jikinta yake mata rawa, gashi sanyin AC din d'akin ya isheta, ga jikinta babu kwari, kuka take Sosai tare da k'ara tsanan NAJEEB akan abunda yayi mata, mak'ogoranta gaba d'aya a bushe yake wanda taji tana bukatar shan ruwa, ganin bazata iya hakura ba yasa dole ta tashi ta bud'e fridge din d'akin amma babu komai a cikinsa dole ta Fara tafiya domin zuwa kitchen, koda ta fita falo bata Lura da NAJEEB ba kai tsaye kitchen ta shiga inda ta bud'e fridge ta d'auko bottle water ta Fara shan ruwa ,ganin najeeb tayi a gabanta wanda yazo ya tsaya tare da kwalban alcohol d'inshi yanda yake Abu ya tabbatar Mata da a buge yake Ibtisam wani irin mummunan faduwan gaba taji, tare da tsorata dashi ga jikinta babu kwari ,a hankali ta furta Kalman Innalillahi'wa inna ilaihirajiun, dama NAJEEB yana shan giya??? Wani irin tsanarshi taji tanayi wanda bata taba jiba Janyota yayi jikinsa tare da matseta da karfi yana k'okarin kissing d'inta.... Ibtisam k'okarin kwace jikinta ta Fara tana fad'in ka sakemin jiki, Malam ka sakeni nace maka, duk da jikinta babu kwari amma tureshi take iya karfinta amma ta kasa Kwacen jikinta daka nashi domin ba ri'kon wasa yayi mata ba, ganin yanda take tureshi yasa ya zabga mata wani Arnan Mari Wanda saida taga stars, idonta ya rufe na wani lokaci tare da ganin wani irin duhu duhu Kafin ta Fara ganin dishi dishi sannan taga haske, najeeb zage mata zip din rigan jikinta yayi da karfin tsiya wacce doguwar rigace y'ar kanti, gaba d'aya ya cire mata, duk da a buge yake bai San abunda yakeyi ba saida Ya kura ma nononta ido wanda suke a tsaye kyam domin bata saka brezia ba. Ibtisam ganin ya saketa yana kallon kirjinta yasa ta saka hannunta ta kare tare da k'okarin ta gudu daka inda yake Hannunshi yasa ya janyota tare da rungumota ta baya ya matseta a jikinsa, ibtisam babu abunda take sai kuka tare da ro'kanshi akan yayi hakuri ya barta dan Allah Amma ina najeeb bai San inda yake ba, balle yaji abunda take fad'i ba, hannunshi yakai kan nononta yana shafa mata da karfi tare da murza Mata su kaman zai cire mata, ibtisam ga azaba ga ciwo domin gaba d'aya jikinta yayi sanyi tun Tana tureshi harta kasa danta gaji Sosai Shafa mata nono yake yana murzawa Sosai Ita kam ibtisam zafi takeji Sosai tare da rad'adi Lokaci d'aya ya Jefata k'asa, ta fad'i akan tiles din wanda ta buge gashinta da abun saka plate har jini ya fara zuban mata a goshi, ibtisam ganin haka yasa ta Fara sakin ihu Tana ro'kanshi akan yayi hakuri ya kyaleta, amma ina NAJEEB bai masan tana yiba Shiko najeeb tube kayan jikinsa yayi. Ibtisam ganin haka yasa ta rufe idonta da sauri domin taga abunda bata taba gani ba, taga banana ido da ido wacce ta mi'ke tsaye gantsar Najeeb nufanta yayi tare da kamo ta, ibtisam wani irin naushi takai Mai a ciki wanda yasa ya ri'ke cikin tare da sakinta Fita tayi zata gudu harta Kai falo ya bita tare da cafko ta inda ya jefar da ita a k'asa tare da sakar mata wani Marin again NAJEEB bakinshi ya saka a nata yanayi yana bari kaman yana jin bacci lokaci d'aya kuma ya cire bakinshi ya wage mata kafa kaman zai yaga ta. Ibtisam wani irin ihu ta saka Dan azaba, domin yanda ya wageta kaman irin yanda ake tsaga kaza ta tsaye, ibtisam kukan azaba takeyi lokaci d'aya ya fara saka banana d'inshi cikin hq d'inta, ganin ta'ki shiga yasa ya saka hannunshi tare da tusa mata shi can ciki, ibtisam wani irin azababban ihu ta saki mai ban tausayi domin yanda ya saka yatsar hannunshi har guda biyu cikin hq d'in budurwa wacce bata san namiji ba, dole taji zafi Sosai, lokaci d'aya ya cire hannun tare da tofa Mata miyau a akan hq din nata Ibtisam yanda takeji inda Akwai wuka kusa da ita, Toh data caka ma kanta domin a irin zafin da takeji gwara mutuwa domin tana ganin shine zaifi mata sau'ki akan abunda najeeb yake mata, gashi baya cikin hayyacinshi balle ya raga mata Wani irin ihu ta saka wanda gaba d'aya saida gidan ya amsa domin k'aran data saki bana wasa bane, wani irin azaba taji sanda NAJEEB yasa banana d'inshi cikin hq d'inta, gaba d'aya ta kasa kuka dan azaba, ashe dama kuka dama take badawa tunda gashi yanzu kukan ma ta kasa gaba d'aya Najeeb fucking d'inta yake Sosai, da kuma karfi babu sauk'ak'awa, yanda kuka san ya samu wacce aka dad'e anaci ba budurwa ba, duk da a make yake yanayi yana sumbatu Ibtisam kam ji take kaman ana yanka mata hq tare da barbad'a mata yaji a ciki Dan azaba, gaba d'aya duk wata jijiya dake jikinta ta saki bata da wani kwari ko kad'an a tare da ita Najeeb kam yana cikin yi bacci ya D'aukeshi akan jikinta Ibtisam saboda irin rad'adin da takeji bata san yama daina fucking d'inta ba, saida ta jishi a jikinta gashi yayi mata nauyi akanta domin in mutum yana bacci duka nauyin jikinsa ne a tare zai sauka. Ibtisam Lura da yayi bacci yasa ta lumshe ido amma bazata iya tureshi daka jikinta ba, domin bata da wani kwari a tare da ita, suna cikin haka lokaci d'aya ya juya tare da sauka a kanta yayi kasa Ganin haka yasa ibtisam ta Fara Jan jikinta dakyar Wanda take jin hq d'inta na rad'adi kaman garwashin wuta. Gab da zata shiga daki saiga Najwa nan ta fito d'auke da bottle din alcohol tana Kwan kwad'a a buge take Sosai, lokaci d'aya ta kura ma ibtisam ido tare da fad'in najeeb Tana magana tana lumshe ido. Ita dai ibtisam samu tayi ta tashi tsaye tare da dafa jikin bango ta shige d'akinta tasa key Najwa falon tayi taga najeeb kuma kwance cikin Maye take fad'in NAJEEB biyu d'aya da d'aya nufanshi tayi taje ta kwanta akan jikinsa Ibtisam kam gaba d'aya zugi da rad'adi takeji, koda ta shiga cikin daki toilet ta fad'a inda ta Fara tsarki da ruwan zafi tare da gasa jikinta, ji tayi rad'adin ya fara raguwa da tayi tsarki da ruwan dumi Ruwa ta tara a cikin bath sannan ta shiga, ta lumshe ido tana Mai jin rad'adin da zafin yana k'ara raguwa, ta dad'e a ciki sannan tayi wanka tsarki Koda ta fito tafiyarta dakyar takeyi, ga gashinta a fashe, kwanciya tayi akan gadon d'akin ba tare da tasa kaya ba, wani irin azababban wahallan bacci ne yayi gaba da ita Kabir dake asibiti gaba d'aya lokacin da NAJEEB yayi Nasaran sex da ibtisam kabir ya tashi zaune wanda tunda ya fara bud'e ido har yau zaiyi motsi ba sai yanzu daya tashi a furgice tare da zama, lokaci d'aya ya fara kiran sunanta ibtisam ibtisam Mamanshi dasu hafsat dake waje Suka jiyo muryanshi, ko Kafin su shiga Dr sun shiga ciki, amma suna jiyo abunda yake fad'i hafsat gaba d'aya ta fad'a duniyar tunani, wato ibtisam ya tashi da ita, wani irin hawaye ne ya zubo mata, na tausayin kanta domin ta auri wanda baya Sonta, duk da ita Tana sonshi, wani irin tsanar ibtisam din taji yana shigarta tare da kishin ibtisam din Kabir koda Dr suka shiga sunan ibtisam dinne a bakinshi yake kira tare da hawaye, andai samu anyi mishi alluran bacci Wanda suke tunanin Idan yayi baccin ya tashi May be komai ya zama normal, ko 2mnt da mishi alluran ba Ayi ba, bacci ya D'aukeshi Hafsat ganin Dr din sun fita yasa ta tashi ta le'ka d'akin inda ta ganshi yana bacci, wani irin hawaye Mai zafi ya zubo mata, Allah yasa mata son kabir tare da kishin shi, koda da take sonshi bata taba fad'a ba, amma sanda taji zaiyi aure kaman zata mutu saboda kishi, duk da tasan namiji mijin mace hud'u ne amma bazata so ace ya auri wata ba, but saboda tana sonshi yasa ta hakura tare da cijewa Idan akayi aurenshi da ibtisam saita fad'i nata kudirin... Jin an tabata yasa ta dawo daka duniyar tunanin data fad'a tare da Waigawa taga maman Kabir dince, rungumeta hafsat din tayi tana kuka Sosai Maman KABIR rarrashin hafsat din ta farayi tana bata hakuri, akan tayi hakuri insha Allah komai zai wuce, tunda gashi ya tashi yanzu Hafsat dai kukan takeyi cikin k'unan rai tare da fargaban abunda zai faru idan kabir din ya Farfad'o Maman KABIR gaba d'aya taji ta tsani ibtisam tare da family d'inta, domin tana ganin kaman suna suka jefa d'anta cikin wannan mummunan halin, gashi yanzu daya farka ita ibtisam din yake kira, lallai dole ta d'auki mataki akai Wlh, amma bari d'anta ya tashi Kafin tayi wani abu, inko ta rasa d'anta Wlh dole ta dau mataki akansu *NIGERIA* koda su Mum suka koma Kano suka sauka, domin suyi masu Abba bayani Kafin su koma Abuja. Bayan sun isa gidansu ibtisam Granny da ummi da Zarah suna falo Anata fira, kuma duka firan na ibtisam ne da NAJEEB Wanda suke tunanin koya zaman nasu zai kaya, musamman Zarah da take fad'in Allah yasa su zauna lafiya Granny tace Dalla Rufamin baki, kibar Munafukai, Aini na dan gano kaman son junansu suke sai yasa kullum suke gaba da juna Zarah tace Granny bazaki gane ba, nifa nasan komai, ko sanda ibtisam ta samu gocewan K..... Shigowan su Mum yasa Zarah kasa abunda tayi niya tayi shuru tare da tashi ta rungumi Mum d'inta tana fad'in welcome back Mum, sannan ta rungumi Dad din nata Tana mishi sannu da zuwa shima.. Granny tace ke Dallah ki sakeshi ya zauna ya huta mana Zarah tace ina ruwanki granny daddy d'ina ne AI Granny tace ke kika sani ai, Kema yanzu zan fara maganan naki auren ja'ira Duka dariya suka saka Zarah kam cikin ranta tace dako naji dad'i Wlh Indai hakane, dama ni auren nake so wlh Ummi sannu da zuwa tayi musu, inda aka kawo musu abinci, sannan suka fara fira Granny tace ya najibun? Da ita ibtisam din? Dad yace suna lafiya suna dai can mun barsu Granny tace toh Allah dai ya basu zaman lafiya, tare da zuri'a dayyiba, kana naka Allah na nashi Dad yace hakane kam, tsarin Allah shine dai dai, mudai bi kawai muke, ina Umar din? Mum tace bai dawo ba Dad yace munyi waya, yace yana hanyar gida, so ban sani ba koya tawo, nasha aiko ya Iso.... Sallaman Abba yasa Dad fad'in au ashe ka Iso Abba yace eh, Sannunku, kunsha hanya fah Dad yace Wlh, ya kasuwan Abba yace Toh kasuwa Alhmdlh sai dai komai yanzu ya tashi, ciniki ba kaman daba Granny tace Kai ai wannan canjin yanayin Allah dai ya kyauta, komai yayi tsada Nan suka gai gaisa tare dayi musu ya hanya Bayan sun zauna Anata fira gwanin sha'awa Abba yace yauwa kabir yayi hatsari fah, dan naji ance Sosai ne amma fitar dashi waje, d'azu nake samun labari wajan wani Abokina wanda yasan mahaifin kabir din Ni Ina tunanin anya ba ranan da yabar gidan nan bane Salati Granny ta saki tare da fad'in Allah sarki kabiru, wayyo Wlh na tausaya ma yaron nan, kai kaddaransu kenan haka Mum tace yazo ne dama Bayan daurin auren? Dad yace eh tare da fad'in yazo ya nuna mana shaidan anyi mishi gwaji bashi da komai, sharri akayi mishi Granny harda hawaye tana fad'in Kai Wlh an cuceshi, yaro Mai hankali amma anzo anyi mishi wannan Sharrin cutar, ni Wlh tun Farko sai yasa ban wani yarda ba, naji Ina jin tausayinshi Sosai, kai Wlh an cuceshi, amma Allah zai saka mishi. Abba yace hakane, amma ni laifin y'an uwanshi na gani, da suka k'i yarda yazo aje Ayi gwaji, inaga inda Sun yarda da an wuce wajan, toh amma koma dai miye Allah yasa ba matarshi bace, matar NAJEEB ce, koda ba'a fad'a anyi mishi sharri yanada HIV ba, dole wani abu zai faru da za'a fasa auren ko kuma in anyi wani ya mutu a cikinsu, domin wani baya taba auren matar daba tashi ba Mum tace hakane kam, Kai Abun da tausayi wlh Granny tace Wlh kuwa abun da tausayi tare da zubo da y'ar kwallarta Tana fad'in rabuwa da masoyi akwai zafi Wlh, ina tausayawa masoya.... Zarah dariya ta saki tare da tafa Hannu.. Wanda suma iyayen saida suka dara da maganan Granny d'in Zarah tace Granny kice Kema kinyi soyayya Ashe? Sannan ai kince NAJEEB da ibtisam suna son juna d'azu Granny tace ai soyayya Hmmm ai anyi soyayya kam, kai Allah yaji k'an Malam Duka suka amsa da Ameen Dad ya kalli Abba Kafin ya fara fad'in ya kamata muje gidansu kabir din muji yanda jikin nashi yake amma ina tunanin muje yau, domin gobe zamu koma Abuja Abba yace Toh shikenan sai muje anjima koh? Dad yace muje yanzu domin ina bukatar inje in samu in huta na gaji Abba yace Toh shikenan tashi muje Tashi sukayi suna fad'in Bari muje mu dawo Granny tace ku gaida kabir din Abba yace AI baya k'asar an kaishi asibiti waje Granny tace Kai Allah sarki Su dad fita sukayi suka Kama hanya Bayan fitan su Dad Granny tace Wlh ina tausayin kabir Ashe sharri aka mishi baida wata cuta, Allah ya bashi hakuri da dangana Duka suka amsa da Ameen Zarah tace Mum ibtisam yaushe zata dawo, saboda skul d'inta Mum tace nan da sati biyu, Zarah tace kafin nan Mun koma ma Mum tace toh Kinga Tana dawowa saita wuce skul,. Zarah tace hakane Ummi tace ni Wlh dama Kun barta can wajan mijinta wannan karatun ta barshi tayi bautar aure kawai Mum tace ya zaki fad'i haka kuma? Bayan ta fara karatun kuma k'in San muhimmancin karatun y'a mace shine zaki ce ta bari? Ai in aka mata haka Wlh ba'a Mata adalci ba gaskiya, dole tayi karatu tunda ta Fara, kuma insha Allah saita kammala ta zama likita da izinin Allah, zan bata 100% support Ummi tace Wlh bawai karatun bane bana so ba, a'ah ina tsoran tabarar ibtisam dinne, bakiga yanda gaba d'aya ta haukace mana ba, ita tana son ganin kabir ta kasa yarda da kaddaran data sameta, ke kina tunanin inta dawo skul tana cikin k'asar nan sai ya? Bayan Kinga irin yanda take surutai, ni Wlh taban mamaki a irin tarbiyar da kuma bata ban taba tunanin koda munce mun fasa bata kabir ba'a mishi sharri bama ace a misali, zata yarda ta mana biyayya, ashe ba haka bane, wlh ban taba tunanin Itbtisam zatai haka ba, muna fad'a tana fadi ita Kabir take so, kar kiji yanda raina yake baci.... Granny ta Katse ummi da fad'in ahaf gwara da kika fad'i hakan, sannan gwara da kika ga hakan da idonki, kuma Wlh naji dad'i da ibtisam din ta muku hakan wlh, ku tabbata yaran yanzu ba'a shaidansu duk yanda ka basu tarbiya zasu iya canzawa daka yanda ka rainesu, Kai kana ganinsu kaman yara amma su suna kallon kansu sun girma, Mai yasa nake zakewa ban son suje jami'a? Badan duk irin wannan Abun nake hangowa ba, had har cewa kukai kun yarda da tarbiyan yaranku AI gashi kunga irin tarbiyan tasu, yaro a gabanka yayi maka fitsara balle baya ganinka ai sai abunda Allah yayi, Wlh Yaran yanzu kwata kwata ba'a shaidansu, kai kana fad'in yaranka suna tsoran Allah, sannan suna tsoranka tare da gudun saba maka, har ka dinga shaidansu Toh Wlh wata rana sai sun baka mamaki yanzu AI gashi abunda ibtisam tayi, inna fad'a ni ba'a yarda, kuna nuna ku kun yarda dasu, tsuke baki Granny tayi irin ranta ya baci dinnan Mum tace Granny ai Idan kika duba, duk irin yarda yaro yakai da hakuri da kuma biyayya Wlh dole Idan irin abunda ya faru da ita ibtisam din yaro zai iya fiye da haka, musamman in aka duba bayan bata samu wanda take soba an aura Mata wani wanda babu so ko shakuwa a tsakaninsu ba, kunga dole ta shiga cikin wani hali, wlh ibtisam ko kad'an banga laifin abunda tayi ba, saima tausayi data bani, gaba d'aya tausayi take bani, saboda irin halinda ta shiga, yau inda fasa auren kawai akayi aka barta ba tare da an aura Mata wani ba toh da abun yazo mata da sauk'i, amma an hanata wanda takeso an aura Mata wani wanda babu sonshi cikin ranta Abun da zafi Granny tace ita dan ubanta bata san kaddara ba? Bata san haka Allah ya tsara Mata rayuwa ba, lallai inko zaku fad'i haka kuna nunawa ita ibtisam bata san kaddara ba, shifa babu yanda Allah bayayi akan bayinsa, sannan Allah yakan jarabta bayinsa ta hanyoyi da dama, kodan ya gwada imaninsu, eh ansan tana son kabir shima yana Sonta, toh tunda Abun yazo da hakan ita bazata iya hakuri ba? Ta dau Nata kaddaran ba, shifa rayuwa k'arya ne mutum yayita cikin kwanciyan hankali ba tare da wata jarabawa ba, ai Allah yana gwada imanin bayinsa ya gani Ummi tace hakane Allah yasa muci Tamu jarabawan Duka suka amsa da Ameen Zarah tace nidai fatana Allah yasa su zauna lafiya ba tare da wani damuwa ba, ina tsoran zamansu su biyu wlh Granny hararan Zarah tayi tare da sakin tsaki tana fad'in shirmen banza tsoran me kuma?? Zarah tace toh granny naga basa son junansu ne Granny tace toh da in za'a maka aure bazaki ga mijin ba, sai dai a kaiki gidansa, koda bakwa son juna babu Mai ji, balle yaran da sunada da'a, babu ruwansu da wani so, duk zabin da aka musu amsa suke hannu bibbiyu, ba tare da jin wata matsala ba, wannan zamanin naku ne nidai na rasa mai yasa kuka fitsare wlh, kodan cin indomie din da kukeyi ne ohon muku Zarah dariya ta saki tare da fad'in dad'in Abun Granny Kema kina ci ai, d'azu da safe aishi kika gama ci Tsaki granny ta saki tare da fad'in Aini wannan indomie din cinta kawai nake badan ina soba Zarah tace nidai granny karki kulla ma indomie, in zakici kici kawai Su Dad Sun isa gidan iyayen kabir inda suka tura Ayi sallama da mahaifin shi, inda yaro ya fito yace Wai yace yana zuwa Bayan mahaifin kabir ya fito saiga kawun kabir shima yazo Wanda zuwanshi kenan, Bayan ya faka motarshi a gaban tasu Dad ya fito fuska d'aure Su dad mi'ka mishi hannu sukayi sannan suka mi'ka ma mahaifin kabir din shima Kawun KABIR yace kunzo kuji koya mutu koh? Dad yace Subhanallah ya zaka dinga fad'in haka? Kawun KABIR na k'okarin yin magana mahaifin kabir ya dakatar dashi tare dace masu Abba su shigo ciki Kai tsaye falon baki suka isa inda suka zauna Abba ya fara tambayar ya jikin kabir din? Tare da fad'in Wlh sai d'azu ya samu labari. Kawun KABIR yace da sau'ki, Aiko Mai ya sameshi kune sila Abba yace Idan kana fad'in haka sai inga kaman baka san kaddara ba, sannan baka san Allah ba, domin duk musulmi na kwarai yasan kaddara kuma yasan wani baya auran matar wani, harga Allah Nasan Allah shine shaida na, naso had'a auren kabir da ibtisam Toh amma yana iya abun yazo da hakan, sannan Idan zaka duba inda kunyi hakuri Kunbi komai a hankali anyi gwaji da yanzu suna matsayin mata da miji Kawun KABIR yace mu mun yarda da danmu kuma mun san Waye shi Dad yace hakane, amma wannan magana ne na rayuwa harna mutum biyu, idan akayi auren ba tare da gwaji ba, zargi zai shiga wanda na tabbata yau inda y'arka ce ibtisam Wlh bazaka yarda ba kaima sai anyi gwaji, inaso mu dinga yima juna adalci a rayuwa, duk abunda kasan kai bazaka yarda ba, Toh karka ma yar wani, kaima fah mahaifine kasan zafin y'ay'a kuma bazaka bada y'ay'anka inda zasu cutu ba, inda bamu da niyan baku ibtisam da bazamu ce a jira kabir yazo Ayi gwaji ba, hasali ma kune kuka d'auka da zafi Wanda mu bamu d'auki abunda zafi haka ba wlh Kawun KABIR yana son magana mahaifin kabir ya rigashi tare da fad'in yanzu dai abun ya riga da ya faru sai mudau hakuri tare da dangana, muyi fatan Allah yasa hakan shine alkhairi, lallai wani baya auren matar wani, na tabbata dama koda wani baizo yama kabir sharri ba wlh kabir bazai auri ibtisam ba, tunda Allah yasa ita ba matarshi bace, tayu ana d'aura auren shiya fad'i ya mutu, tunda ba matarshi bace, wlh ni Nayi imani da kaddara nasan haka Allah ya nufa Kawun KABIR kam haushin abunda dan uwan nashi ya fad'a yaji, domin sai yaga kaman yana supporting d'insu ne.. Dad yace Allah yasa mu dace, naji ance an kaishi waje? Mahaifin kabir yace eh yana America Dad yace ikon Allah, yau na dawo daka can America din, Kaga rashin sani dana biya na ganshi Allah dai ya bashi lafiya yasa kaffara ne Duka suka amsa da Ameen sannan sukai musu sallama suka wuce Bayan fitansu Dad k'anin mahaifin kabir ya kalli mahaifin kabir yace haba ya zaka min haka? Wlh naso ka barni dasu inyi musu rashin mutunci in banda iskanci Mai zai kawo su Bayan sunci mana zarafi, anyi ma danmu sharri sun yarda Mahaifin kabir yace kaji tsoran Allah fah, ina son kayi ma kanka adalci, basu ba ko kai Nasan in kana aurar da d'iya akazo akace yau mijin da zata aura yanada HIV Wlh ni Nasan bazaka yarda a d'aura wannan auren ba, domin bazaka cutar da diyarka ba, karka dinga d'auka da zafi dan KABIR yana matsayin d'anka, a'a ka dinga kallon Abun inda ita yarinyar y'armu ce zamu yarda? Kawun KABIR yace AI sun San sharri aka masa, kawai dai sun ci mana zarafi da kuma mutunci a gaban jama'a Mahaifin kabir kai ya girgiza tare da fad'in Allah ya kyauta, dan yaga Dan uwan nashi yayi zafi Sosai, kuma ya gigid'a Abun da girma Sosai Koda su Abba suka koma Gida yima su Granny sallama yayi inda sukace zasu tafi hotel, itama Zarah binsu tayi tace zata koma Gida, tunda sunce daka can zasu wuce basai sun biyo tanan ba Zarah tace duka zasu tafi Granny tace Mai yakon ki zauna ki dinga d'ibe min kewa, Kafin ki tafi karatun Zarah tace tab a'a gida zan tafi, Aini bazan iya dake ba wlh Granny, sai kisa min hawan jini Granny tace hawan uwaki dai bana jini ba, damma kin samu ina cewa ki zauna Zarah tace badai zama zanyi ba Granny tace yauwa ku kira mun takwarata Kafin ku tafi inji koya suke ciki ita da wannan miskilin, ke Zarah d'auko min wayata Asa min number d'inta inji ya take ciki, Allah sarki ibtisam d'ina yanzu an tafi bautar aure sai kuma kwalla shar shar Zarah data Kawo mata wayarta tace Granny miye kuma na kuka? Granny tace dole ne Zarah, dole ne Zarah tace toh bake kike son tayi auren ba? Kuma tayi amma kina kuka Granny tace kawai Ina kewarta ne kin San Sabo.. Dariya sukayi su duka yanda granny tayi maganan Zarah tace inda tana nan kuma ki sata a gaba ba Granny tsaki taja tare da mi'ka ma Mum wayarta tana fad'in ni samun number d'inta in kirata inji ya take Mum tace ai bata da number din can, zansa NAJEEB ya sai mata, Bari in kirashi saiya bata wayar Koda Mum ta kira number d'inshi baya zuwa, tace number din NAJEEB din baya zuwa Granny tace toh kina samunshi a waya kice yasai mata Layin waya ta kirani Kinji Mum tace zan fad'a Mai insha Allah Mum tace maganan akwatin ibtisam zan had'a mata Abba yace nasu ma inason insan nawa suka kashe, tunda tasa wasu, sai mu biyasu kud'in inaga hakan zaifi, akan a maida musu, gashi KABIR din baida lafiya, dan tsaki yaja tare da fad'in ni ina tunanin kawai akai musu ma. Dad yace a'a gwara a fad'i kud'in kayan mu biya inaga hakan zaifi gaskiya, yanzu Idan muka maida karsu zargi wani abu, gashi yaron yana asibiti, adai ajiye kayan muga ni, May be suda kansu suce a dawo da kayan ma, kodai Ya ake ciki mudai jira Bari mu tafi na gaji Sosai inje in samu in huta Tafiya sukayi inda suka nufi hotel, dama shi Ahmad ya dad'e da komawa skul Washe gari da safe su Mum suka wuce abuja *AMERICA* ibtisam a kalla tayi baccin wajan awa biyar, koda ta farka kanta taji yana mata ciwo, sai taji jikinta ya mata fayau, ga k'asan kafarta dake faman mata zafi, ga taleta da yayi wanda tana jin zafi Sosai har yanzu Wani irin kuka ta fashe dashi, domin tunawa da abunda najeeb ya mata, kuka take Sosai tare da fad'in na shiga uku na shiga uku, shikenan naci amanar Kabir shikenan naci amanar KABIR, inda Nasan zan rasa budurcina ta wannan hanyar dana bada tun a titi, kuka take Sosai Tana fad'in NAJEEB ka cuceni na tsaneka na tsaneka, ka cuceni ka rabani da budurcina cikin maye Wanda banda tabbacin kasan abunda ka aikata min Innalillahi'wa inna ilaihirajiun, na shiga uku, ya lalatamin rayuwa, na kame kaina badan komai ba sai dan inkai darajata da kimata gidan mijina amma a karshe an rabani da budurcina ta karfin tsiya gashi baya cikin hayyacinshi, najeeb ka lalata min rayuwa, yanzu mai zance ma kabir? Kayi hakuri kabir Wlh NAJEEB ya cucemu, da Nasan NAJEEB shine zai Fara sanina a matsayin d'iya mace Wlh da naba wasu mazan da nafi jin dad'i da nafi kowa murna da farin ciki, gaba d'aya zuciyarta babu abunda take Mata sai rad'adi da zugi tare da tsanar NAJEEB, tashi tayi dakyar ta nufi toilet danta yi alwala tazo tayi sallah, sannan ta k'ara gasa jikinta dan har yanzu tana jin zafi Sosai a jikinta, domin abunda yayi mata kaman yayi mata fyad'e ne Koda ta shiga toilet dakyar domin kanta wani irin azabban ciwo yake mata, kallon fuskanta tayi a mirror din dake toilet din, gani tayi gashinta ya kumbura Sosai, wajan da taji ciwo, hannu takai wajan ta taba, da sauri ta cire hannun domin zafi taji Sosai data tafa, idonta sun kumbura sunyi fici fice dasu, fuskanta kaman wacce tasha yeast ya fara tashi, yanda ta kumbura domin kuka ga ciwon da taji wanda ya k'ara taimaka ma fuskan wajan kumbura Ruwa ta tara a cikin bath ta k'ara shiga, a kalla yayi wajan 10mnt kafin ta fito domin taji cikin ya rage zafi, sai dai kafafunta dake mata ciwo saboda taleta da yayi wanda tasan ruwan zafi babu abunda zaiyi Mata, dole sai tasha magani kafin Alwala ta farayi koda tasa ruwa a fuskan ya taba ciwon wani irin zafi taji, amma haka tayi alwala din tunda ya zaman mata dole Haka tazo ta had'a sallah magrib da isha'i, Bayan ta idar a wajan ta kwanta jikinta gaba d'aya zazzabi yake mata, kundun dune jikinta tayi domin sanyi takeji sosai Shiko najeeb koda ya farka ya ganshi a falo jikinshi babu kaya, ganin Najwa kusa dashi ta manneshi yasa yayi tsaki Domin yasan wannan aikinta ne, lokaci d'aya ya ri'ke kanshi tare da tashi ya nufi bedroom d'inshi, kallon kofar ibtisam yayi wanda ya tuna da abunda tayi mishi harya mareta , tsaki ya d'an ja tare da shiga bedroom d'inshi inda ya fad'a toilet yayi wanka Koda ya fito kaya ya saka tare da komawa falon inda yaga Najwa bata nan, can sai gata ta fito daka kitchen d'auke da kayanshi Kallonta yayi har zaiyi magana saiya shareta kuma, tare da danna wayarshi domin itama haushinta yake ji Najwa wucewa tayi taje ta ajiye Mai kayan a wajan saka kayan wanki sannan itama taje tayi wanka ta fito tasa wata riga wacce ta tsaya Mata dai dai giwa Kai tsaye falo ta fito inda ta nufi inda NAJEEB yake yana danna wayarshi Zama tayi kusa dashi tare da d'aura hannunta akan kafadarshi, Tana kallon fuskanshi, Tana son NAJEEB duk da fuskanshi a d'aure yake sai taga ya k'ara Mata kyau Sosai. Lokaci d'aya yasa hannunshi ya cire mata hannunta akan kafadarshi, tare daci gaba da danna wayarshi K'okarin maida hannunta tayi akan jikin nasa, lokaci d'aya yace don't you dare touch you Tsayawa tayi cak da hannunta tare da kallonshi, a hankali tace Najeeb plz am sorry, plz forgive me, kawai kishin yarinyar can dana gani shi yasa na tambaya, naji baka sona na yarda, but NAJEEB plz banso kayi fushi dani am begging you plz Najeeb duk da bawai son Najwa yake ba, yana son yin sex da ita, duk y'an matanshi da yake hulda dasu babu wacce yake nema da kanshi sai dai su su Fara nemanshi, amma ita Najwa da kanshi yana nemanta, domin tasan kan sirrin sex, tasan yanda zata saka namiji yaji dad'i, bashi da burin aure gashi anyi mishi auren dole, and duk da baya Sonta bazai iya sakinta ba, domin yana da kishi Sosai, bazai so ace matar daya taba aura ba ace wani ya aura Kai never, gwara ya zauna da ita a haka baya shiga harkanta bata shiga nashi, and baida burin auren mata biyu, dan haka bazai k'ara aure ba, toh miye amfanin k'ara auren, tunda yana samun abunda yake so, wanda akema Mai auren, Toh miye na tara mata, guda d'ayan da aka k'ak'aba mishi itama ta Fara damunshi balle ace ya tara da yawa..... Najwa ce ta Katse Mai tunani da fad'in plz NAJEEB forgive me, tare da kneel down, kafafunta biyu a k'asa tana apologising d'inshi tare da bashi hakuri Najeeb tashi yayi yabar mata falon tare da wucewa d'akinsa domin baya son aita nanata magana d'aya Koda ya shiga d'akin zama yayi akan kujeran d'akin, lokaci d'aya ya kuma kwanta akan kujeran tare da d'aga kanshi yana kallon saman d'akin, Lokaci d'aya ya lumshe ido, ba komai yake tunani ba sai ibtisam shidai baya son yarinyar and bazai iya sakinta ba, and baya son tana kawo mishi maganan wannan Wawan kabir din wanda tun Farko ya tsaneshi, domin kwata kwata shi ko a mafarki bai taba tunanin zai auri yarinya karama irin ibtisam ba, amma sai gashi an cuceshi an aura mishi ita, wanda yasan kabir dinne sila inda zai zubar musu da aji da kima irin na maza ba Mai zai kaishi yaje wajan wannan yarinyar y'ar sharara 15 or 14 ne I don't know, gashi yaje shi ba'a bashi itaba yasa shi an d'aura Mai ita, a hankali ya saki tsaki tare da fad'in I hate dat guys, duk shine yaja min, ko uban Mai zanyi da wannan yarinyar oho.. Har tana wani fad'a, in saketa, idiot she has to thank god for having me, as her husband, mad girl, inda tasan how much I hate her she won't even ask for divorce, or she think am in love with her? Murmushi ya saki tare da fad'in you will leave her as my house girl not as my wife course I won't accept you as my wife never ever, ko manyan mata ban zaba ba, balle ke karamar yarinya mara kunya, tsaki yaja tare da k'ara rufe ido yana fad'in gaba d'aya ta shigo cikin rayuwata tasa na Fara abunda Banyi, tasa na Fara nonsense tunani, gaba d'aya ta shigar min rayuwa, dama an d'aura mata auren yasa mata HIV din mara kunya May be za tayi hankali, ni bamma yarda bashi dashi ba, domin daka ganinshi idonshi ya bud'e Sosai Haka najeeb yaita tunani tare da neman hanyar dazai kuntata ma ibtisam wanda za taji ta tsani kanta da komai.... Shigowan Najwa ne yasa najeeb din kallon kofar d'akin, ganin Najwa ce yasa ya kauda kai gefe tare dajan tsaki mara sauti Najwa zuwa inda yake tayi tahau kan jikinsa tare da kwanciya akanshi, zaiyi magana tasa bakinta cikin nashi tare da kissing d'inshi, tsotsan bakinshi take tana had'awa da lebenshi tana saki Tana kamo harshen shi, tana tsotsa tana saki Tayi wajan minti biyar tana haka sannan ta cire bakinta cikin nashi, tare da furta mishi Kalman am so sorry plz Najeeb ido ya lumshe alaman ya sauko kenan, ganin haka Najwa ta Fara shafa Mai jiki tana fad'in I love you so much my guy najeeb.. Idonshi na lumshe bai bud'e ba, yana dai sauraranta, lokaci d'aya ya bud'e ido tare da fad'in am hungry, d'agashi tayi tare da fad'in muje muci abinci nima yunwa nake ji Sosai Najeeb yace Nop just wait for me am coming, fita yayi tare da nufa kofar d'akin ibtisam ya fara Mata nocking Ibtisam dake kwance tana faman rawan sanyi Tana jin nocking d'inshi amma ta kasa tashi, ita tsoro nema ya kamata, domin ita yanzu a duniya tsoran rashin imanin da NAJEEB ya mata gaba d'aya ya kamata, domin tayi mugun tsorata da irin abunda yayi mata, ta tabbata zai iya aikata komai Najeeb jin ta'ki bud'e kofar yasa ya koma ya d'auko wani key ibtisam da taji ya daina nocking din tashi tayi dakyar ta k'okarin tahu gadon d'akin ta kwanta Aiko ya bud'e ya shigo, Waigawa tayi da sauri.. Cikin zafin rai Yace oh dama kina jina kikai Banza dani? Ibtisam kasa magana tayi domin bakinta rawa yake mata Lokaci d'aya ya kalli fuskanta dake a kumbure, ga ciwon dake gashinta ido ya kura mata yana kallonta..... Lokaci d'aya kuma yayi tsaki tare da fad'in am hungry Ina son abinci, and Najwa bata cin irin abincin mu, balarabiya ce make sure ki Mata irin nasu, yanzu nake so ban son bata lokaci Yana k'okarin fita yaji muryanta tana fad'in bazan iyaba bani da lafiya Najeeb tsayawa yayi cak tare da kallonta, yace I don't care, this should be d first and d last da zan k'ara saki Abu kice min bazaki iyaba, make sure kin kammala abunda na saki nan da 1hr course I can't wait for long...yana fad'in haka yayi waje abunsa ya barta nan Ibtisam kuka ta saka, lallai babu mutun mara imani da tausayi a duniya irin NAJEEB, bata taba ganin mara imani ba sai shi. Jikinta na ciwo ga jiri jiri Tana ji haka ta fita tayi kitchen ta d'aura abinci Kala biyu, d'aya nashi daya na Najwa wanda ita ibtisam bata san ko ita wacece ba, itama kanta ibtisam din yunwa takeji amma bata tunanin zata iya cin wani abu, tana kitchen Tana jiyo maganan mace a falon ita da NAJEEB suna magana, Koba ta tambaya ba tasan shida wacce ya kira Najwa dinne a falon suke fira Ibtisam cikin lokaci kad'an ta gama inda ta fito da abincin tana jin jiri kaman zata fad'i, tunda ta fito Idan Najwa ke kanta, ta rasa dalili gaba d'aya bata son ibtisam din Ajiye abincin ibtisam tayi tare da k'okarin yin gaba Najeeb yace hey come back Ibtisam tsayawa tayi cak tare da dafe kanta Tana sauraran Mai zaice Mata Yace zoki zuba mana Ibtisam bata ce komai ba sai juyawa da tayi dan ta zuba musu kaman yanda yace, zuba ma Najwa indomie tayi wanda shine ta dafa mata dan tasan kowa nacin indomie, shiko najeeb jallop rice tayi mishi ta zuba Mai, ta d'auko abincin zata Kai musu inda suke idonta gaba d'aya ya rufe ta fad'i tayi k'asa....... Read and leave it, dnt share to anyone*IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Da sauri najeeb ya tashi ya nufeta tare da d'agota yana jijjigata tare da kiran sunanta ibtisam ibtisam...... Cire mata hijab din dake jikinta lokaci d'aya yaji jikinta zafi dau kaman garwashin wuta, jin jikinta zafi Sosai gata a k'asa a sume yasa ya d'auketa cak da sauri yayi d'akinshi da ita inda ya kwantar da ita akan gadon d'akinshi ya shiga toilet da sauri ya jik'o towel da ruwa yazo ya d'aura Mata a saman gashinta, jin ruwan jikin towel din yasa ta sauke wani irin ajiyan zuciya alaman ruwan yasa ta Farfad'o daka sumar da tayi Idonta na lumshe bata bud'e suba. Najeeb ido ya k'ura mata yana kallon fuskanta, mamaki yake a Ina taji wannan ciwon a goshinta Wanda ya kumbura mata fuska haka?? Tashi yayi ya kowa falo inda yaga Najwa na faman sintiri domin ita Tana bukatar sanin wacece wannan wanda taji ya kira da ibtisam dinnan, ita abunda ta Sani tasan dai ba kanwarshi bace, domin tasan inda sister dinshi ce zai fad'a mata, toh who is she???? Najeeb kallo d'aya ya mata tare da kauda kanshi, d'aukan wayarshi yayi inda yayi dialing number din Dr akan yazo gida emergency, Bayan ya gama waya da Dr din yace mishi ga shinan NAJEEB ya kashe wayar Har ya juya zai koma ya tsaya tare da waigowa ya kalli Najwa yace ki kwashe wannan abincin daya zube mana Najwa kallonshi tayi ganin fuskanshi babu wasa yasa tace toh Najeeb ciki yayi, koda ya koma ganinta yayi tana bacci tare da kudun dune jikinta alaman sanyi takeji sosai, ido ya kura mata wanda yau shine rana na farko daya ganta haka, jikinta babu hijab domin ya cire mata rigace top a jikinta wanda nononta da bata saka brezia ba suka ciko rigan, yayi wajan minti uku yana kallon kirjinta Kafin yayi k'asa wanda skirt ne a jikinta dogo, a hankali ya lumshe ido, jin k'aran wayarshi yasa ya d'auka ganin Dr ne yasa ya fita har zai wuce kuma ya tsaya ya kalli kofar d'akinta Kai tsaye ya koma ya shiga tare da nufa wajan wardrobe d'inta ya bud'e wani hijab ya d'auko ya fito tare da komawa d'akin da take yasa mata hijab din Bayan ya gama saka mata sannan ya fita, wajan Dr din ya nufa inda ya ganshi a falo Najwa kuma na zaune fuska a d'aure tadai kwashe abunda yace ta kwashe daka wajan Kallon Dr yayi tare da fad'in Dr plz muje Kai tsaye Dr din ya shiga inda ya iske ibtisam na bacci, wayar NAJEEB ne ya fara K'ara wanda ya duba yaga Mai kiran daka inda yake aiki ne, dole ya fita tare da d'aukan wayar, yayi wajan 5mnt yana wayar sannan ya shigo d'akin cikin bacin rai, tare dayin dana sanin d'aukar wayar domin neman gaggawa ake mishi, a office Najeeb kallon Dr yayi tare da fad'in Bari in tasheta Dr yace inaga asibiti zamu wuce da ita, domin fever take Sosai jikinta akwai zafi, muna bukatar Ayi mata tests musan maike damunta Najeeb yace OK kaje yanzu zan kawota, Dr yace why ka Bari muje tare mana Najeeb yace Nop just go, yanzu zan fito zan tawo da ita Dr yace OK, tare da fad'in ka kawota da wuri domin daka duka alama tana jin jiki Sosai Najeeb ba komai bane yasa ya'ki yarda tabi Dr d'inba sai dan baiso ya taba ibtisam amma yasan duk da ana nemanshi emergycy a office inya kaita hospital din daukanta za'ayi a Keken marasa lafiya tunda kaman bata san inda kanta yake ba, Najeeb kaya yasa cikin sauri yana gama shiri ya d'auketa Kai tsaye yayi mota da ita, Najwa dake falo Abun ya d'aure Mata Kai, gashi taga najeeb cikin shiri wanda hakan ya tabbatar Mata da airport zashi, ranta taji ya baci Shiko NAJEEB saka ibtisam yayi a mota ya tada sukai hospital din, daukanta akayi akai ciki da ita cikin abun tura mutane. Najeeb yaso ya shiga amma Anata kiranshi a office Wanda yasa dole ya wuce da niyan zaije ya dawo Ita kam ciki akai da ita inda aka fara dubata, tare da Mata taimakon gaggawa Najeeb kam tuk'i yake yana tunanin maiya sameta? Shi babban abunda yafi damunshi ya akayi taji ciwo a goshinta? Kodai ita taji ma kanta da gangan? Kai no taya mutum zaiji ma kansa ciwo, kai no way akwai wani dalilin dai, but Zan bincika inji Koda ya k'arasa airport Kai tsaye ya shiga inda yaje ya tadda abunda ya jagula Mai lissafi domin wai wanda zai tashi jirgi zuwa k'asar Spain yana hanyar zuwa airport yayi accident shine aka kira NAJEEB, haka dole ya zauna badan yaso ba, sai dai Dan babu yanda zaiyi, dan tsaki yayi tare da kiran Najwa D'auka tayi tace hello Najeeb yace Najwa zani Spain right now am in airport.... Katseshi tayi da fad'in inzo ne mu tafi tare? Najeeb yace no, tare da fad'in ina son kije hospital din da ibtisam take kiga ya jikinta yake sannan ki dinga zuwa Kafin in dawo kar a barta ita d'aya Najwa tace why? Mai yasa zani Najeeb yace saboda na saki Najwa tace plz Najeeb nifa I hate that girl.... Baiko tsaya ya gama sauraranta ba Ya kashe wayarshi tare dajan tsaki, kiran Dr din yayi amma baiyi picking ba, ya kirashi wajan sau uku ba'a d'auka ba, dole ya tashi ya shiga cikin jirgi badan yaso ba Lokacin Tashin jirgin nayi ya d'aga suka bar k'asar Ibtisam kam gaba d'aya bata san inda kanta ke mata ciwo ba, an saka mata drive, lokacin da ruwan ya k'are a lokacin ta farka tare da bud'e ido da yake mata dishi dishi, ganinta a asibiti yasa ta k'ara wage idonta tare da tunanin maiya sameta? Lokaci d'aya ta Fara tunawa sai kuma ta saki kuka Sosai Dr ne ya shigo cikin d'akin inda ya kura mata ido tare da fad'in ta daina kukan ta fad'a mishi inda yake mata ciwo, cikin harshen turanci yake maganan Dakyar ta samu tayi shuru tare dayi ma Dr bayanin yanda jikinta yake mata zafi, da kuma rad'adi, ciki harda kafafunta dake mata zafi..... Bayan ta gama fad'a mishi Dr din yace anyi sex dake ba tare da kina so bako? Right Ibtisam shuru tayi tana jin nauyin bashi amsa Yace what I mean anyi raping d'inki ne?? Ganin bazata iya bashi amsa ba, yasa ta kwanta wanda ya danna wani abu saiga wata Dr ta shigo ita da nurse Wanda duka turawa ne Kallon Dr din yayi tare da fad'a mata yana son ta duba ibtisam domin yana tunanin anyi raping d'inta ne Dr din duba ibtisam tayi, taga anji mata ciwo, kallonta tayi tare da fad'in how many guy sukai raping d'inki? Sannan kin zubar da blood lokacin da sukai miki hakan? Ibtisam cikin kuka tace ba raping d'ina akayi ba, Dr din ta kura mata ido, tare da fad'in that mean anyi sex dake da karfi?? Ibtisam shuru tayi ganin haka yasa dr din tunanin tunda tayi shuru hakane, nan dai aka fara bata magani, ta farasha Kwananta Biyu babu wanda ya le'ko dama batai tunanin NAJEEB zaizo ba, tama gode Allah daya kawota hospital din tunda gashi yanzu ciwon kafar da takeji ya daina, da kuma ciwon kai wanda duk stress ne yasa take jin hakan Kwanan ibtisam hud'u a hospital din, sune suke bata abinci, domin suna bama patient d'insu abinci a hspt din, duk cikin kudinku ne kuke ci Gaba d'aya babu abunda ke damunta yanzu ta warke tayi garau abunta, har yau da Dr yazo ta buk'aci ta koma Gida, domin a gobe zata koma Nigeria, Dr ya dubata babu wani matsala inda aka bata magani Wanda zata dinga sha, ta ro'ki Dr akan yasa a kaita gida domin bata san hanya ba, gashi bata da kud'i, hakan ko akayi Dr yace tazo a kaita tare da fad'in mai takeyi gidan pilot NAJEEB? Ibtisam tace ita sister d'inshi ce, domin bata son dogon tambaya balle harta dan ganta NAJEEB da sunan mijinta, tir Allah ya kyauta ta fad'a cikin ranta Dr yace muje koh, koda suka fito suna tafiya dr na baya ita Tana gaba, kabir dake zaune domin yanzu yakan zauna sai dai bai cika magana ba, kawai yaga ibtisam da sauri ya tashi tsaye yana goge idonshi, fita yayi da sauri amma koda ya fita Bai ganta ba, abun mamaki ya bashi kodai imagination ne? Kai dole inbar k'asar nan yau ko gobe bazan iya zama a nan ba, gwara in koma Nigeria domin in banga ibtisam ba akwai matsala Sosai Zama yayi a wani kujera dake wajan tare da d'aura Hannu akai Ibtisam kam Dr yaba driver ya kaita gida, koda suka k'arasa ibtisam ta ro'ki driver din akan yayi hakuri ya jirata ta dibo kayanta ya kaita airport Driver din yace OK Shiga cikin gidan tayi Kai tsaye bata ga kowa ba, hakan yayi mata dad'i tafiya take a lambo kaman barauniya, harta isa d'akinta inda ta zuba kayanta cikin akwati tare da saka jallabiya ta canza kaya ta yafa gyalen jallabiyan ta d'auki su passport d'inta tayi waje, kai tsaye motar ta shiga driver din ya kaita airport tare da sauketa Shiga tayi inda taga wasu kujeru masu kyau ga sanyi wajan, dan gobe ne tafiyanta kuma jirgin 10 zata hau, ibtisam dai a nan ta kwana, sannan harta sallah a nan tayi, duk da turai ne babu ruwan wani da wani amma sunyi mamaki da suka ga tana sallah a nan, wasu harda daukanta video Koda Dr ya dawo ciki yaga KABIR zaune shi d'aya, dr mamaki abun ya bashi, ta wani gefen kuma dad'i yaji daya ganshi haka, kenan shida kanshi ya tashi harya fito yazo nan ya zauna Dr yace wow badai kaika fito da kanka ba?? KABIR ya d'ago tare da sakin murmushi yace nina fito da kaina, na gaji da zama a nan ina bukatar in koma Gida Dr murmushi yayi tare da fad'in tashi kayi tafiya mu gani Tashi kabir yayi yana dingishi domin inmai karatu bai manta ba, sanda yayi accident k'arfe ya bula Mai k'afa Wanda shine yasa yake d'ingishi Dr yace kafarka har yanzu tana bukatar samun kulawa KABIR yace eh, but ni kawai Ina son a sallameni, zanci gaba da kula dashi inna koma Nigeria Dr yace ya Bari ya k'ara kwanaki Kafin a sallameshi Amma KABIR ya dage akan shifa dole gida zai koma, so yake a sallameshi Dr yace OK za'a sallameshi amma yayi hakuri nan da kwana biyu Haka kabir ya amince badan yaso ba Koda su hafsat suka zo asibitin da mamanshi da kaninshi, sunyi mamaki da suka ganshi ya fito hakan kuma yayi musu dad'i Sosai Hafsat kallon kabir tayi cikin so da kauna, tace sannu ya jikin naka? KABIR bai kalleta ba, ya amsa da lafiya kalau, Alhmdlh, jiki da sauk'i Mamanshi zama tayi kusa dashi tana fad'in kaika fito ko fito dakai akayi? KABIR murmushi yayi tare da fad'in dakai na, nah fito, domin naji sau'ki yanzu so nake ma in koma Gida, na gaji da zama a nan, ina son in koma inje inga mahaifin ibtis...... Sai kuma yayi shuru Hafsat wani irin hawaye ne Mai zafi ya zubo mata, da sauri tasa hannu ta goge domin karsu gani Maman Kabir tace KABIR bazaka koma ba har sai ka warke, domin bazan bari kayi wasa da rayuwarka ba, kasan lafiya shine komai, dan haka dole ka nemeta KABIR shuru yayi ba tare da yace komai ba, lokaci d'aya kuma ya tashi yana dingisawa tare da shiga cikin d'akin da yake danya kwanta, koda ya shiga ya kwanta akan gadonshi na marasa lafiya, ba komai yake ba sai tunanin ibtisam, wani irin hawaye Mai zafi ya zubo mishi. Lallai Kabir yana son ibtisam Sosai, Abu mai wuya ne kaga namiji yana zubda hawaye, amma gashi akan son ibtisam yanayi, lallai so dafi ne, sannan shi so baya tsufa, duk girman mutum ko kankantarsa yana kamashi, shi so babu ruwanshi Hafsat kam zama tayi a nan inda kabir ya tashi, mahaifiyar kabir ta lura da hafsat, irin halin data shiga. Nan ta zauna ta Fara fad'in hafsat ina son kiyi hakuri dan Allah, shi rayuwa komai Mai wuce wane, Idan kikai hakuri komai zai wuce insha Allah Hafsat dai bata ce komai ba, domin ita da kanta tasan son maso wani takeyi, domin so d'aya dai KABIR yaba yarinyar da yake so Washe gari wani irin sanyi ibtisam keji ga yunwa, amma haka tayi hakuri tare da kudundune jikinta, tana nan zaune har lokaci ya kusa ta tashi ta shiga Bayan an duba passport d'inta tare da jakarta, sannan ta wuce ciKi inda passenger ke zaune suna jira a Fara shiga cikin jirgi Bata wani dad'e ba, aka fara shiga cikin jirgin, ibtisam kam ganinta cikin jirgin yasa ta lumshe ido cikin jin dad'i, domin gani take kaman taga Kabir, lokaci d'aya ta Fara hawaye Domin tunawa da abunda Najeeb yayi mata, yanzu wani irin kallo kabir zai Mata? Anya KABIR zai yafe mata kuwa? Bazai ce taci amanarshi ba kuwa? Jin maganan ana fad'in su saka belt, tare da musu bayani akan koda jirgi yayi hatsari ga tai makon da za suyi ma kansu wajan saka saukan lema, ibtisam share kwallan dake idonta tayi, lokaci d'aya jirgi ya d'aga Ibtisam jin jirgi ya d'aga ta sauke ajiyan zuciya, cikin jin dad'i cikin ranta tace nida k'asar nan har abada, domin na barta kenan, sai dai Inba nida KABIR nazo ba Najeeb Washe gari zasu dawo America, gaba d'aya inda yake bai samu ya rintsa ba, gashi yana son yin waya da Dr yaji ya jikin ibtisam amma bashi da Layin k'asar Spain din, amma Abu d'aya ya Sani Yadai San Tana hospital kuma ya tabbata komai zaizo da sauk'i, wannan tunanin da yayi yasa ya d'an rage tunani, sai Abu d'aya daya tsaya mishi a rai, shine irin kayan dake jikinta sanda ya kaita hspt, wanda ya tabbata sai sun cire mata hijab, lokaci d'aya ya lumshe ido tare da Fatan gobe yayi yabar k'asar ya huta.... Washe gari Bayan NAJEEB ya sauka a k'asar America, tun a airport ya kira Dr, Dr Ya d'auka tare da fad'in pilot Najeeb yace ina patient din daya kawo? Dr yace aita dawo gida, nasa driver Ya Mai data.... Jin haka najeeb Ya kashe wayar tare da nufa gidan Kai tsaye, koda ya shiga gidan yaga duk yayi kura, tun a falo ya kira number din Mai aikin Gidan akan ta dawo taci gaba da aiki, yana fad'a mata ya kashe wayar Najeeb Kai tsaye ciki ya shiga inda yaga kofar d'akin ibtisam a bud'e, shiga yayi amma yaga bata ciki, abun mamaki ya bashi tare da tambaya ina ta shiga ne haka? Ganin wardrobe d'inta a bud'e yasa abun ya bashi mamaki, tare da tunanin ina ta shiga? Ganin kaman babu kaya cikin wardrobe din hakan ya nuna mishi tabar gidan ne, dan haka kiran Dr din yayi tare da k'ara tambaya kota dawo hospital dinne? Dr yace a'a, tare da fad'in ina zuwa let me ask my driver domin shine Ya kaita, ya fad'a maka da kanshi Dr din fita yayi inda yaga driver d'inshi ya bashi wayar Najeeb Ya fara mishi tambaya ina ya ajiyeta? Driver din yace na kaita gidan da aka fad'amin, daka nan kuma tace in tsaya in kaita airport t...... AI NAJEEB baima tsaya sauraranshi ba Ya kashe wayar, tare da fita, kai tsaye airport ya nufa inda Ya fara dube dube ko zai ganta amma babu ita balle Mai kama da ita, kai tsaye binciken Wanda suka tafi Nigeria yasa a mishi cikin satin nan Aiko ana dubawa yaga hotan ibtisam wacce ta tafi jiya, hannunshi Biyu Ya buga tare da fad'in damn.. Ya dad'e a tsaye Kafin daka bisani ya kad'a kafad'a tare da fad'in let her go, I don't care Fita yayi daka airport d'in inda ya koma Gida, yaga Mai aikinshi tazo Tana ta goge goge, gaidashi tayi ya amsa tare dayin ciki, danya samu yayi wanka *NIGRRIA* Koda ibtisam ta sauka a airport kunna wayarta tayi, har zata kira Abba ta fasa, kawai ta fita inda tahau mota ta shiga ta fad'a musu inda zasu kaita, kai tsaye gida aka kaita, ta shiga da sallama Granny dake zaune ita d'aya a tsakar gida tace muryan wa nakeji kaman na ibtisam? Sakar baki granny tayi tare da Mata kallon mamaki Tana fad'in Mai zan gani haka? Maiya samu goshinki aka saka miki plaster ? Ibtisam tace Granny ki bani kud'i Inba Mai adai daita sahu Granny ciki ta shiga cikin damuwa ganin ciwo a goshin ibtisam, taje d'auko mata kud'i, Bayan ta d'auko mata kud'in ta bata Ibtisam fita tayi ta biya motar kud'inshi Sannan ta dawo ciki da kayanta Granny tace wai Mai ya samu goshinki ne ibtisam??? Ibtisam tace maiko ya sameni, Inba jikanki dake neman illatani ba Granny salati ta saki tare da fad'in Innalillahi'wa inna ilaihirajiun, garin yaya Toh?? Ibtisam ta saki kuka tare da fad'in Wlh Granny kasheni yake son yi, kin San Mai yamin kuwa? F..... Da sauri tayi shuru domin kunyar abunda take son fad'a tayi, lallai bazata iya fad'an abunda ya shiga tsakaninta dashi ba, domin wlh abun kunya ne.... Granny duk da bata fad'a mata ba, ta fahimci abunda ibtisam keson fad'i, wato NAJEEB ya nemeta ta k'arfin tsiya, tayi mishi musu shine yasa mata karfi har taji ciwo Granny wani irin dad'i taji da taji wannan Labarin lallai, jikarta ta zama babban mace yanzu, ji take kaman ta tashi ta taka rawa, cikin ranta tace Allah yasa an samu rabo Ibtisam jin Granny tayi shuru yasata fad'in ina ummi??? Granny tace taje kasuwa, amma Nasan ta kusa dawowa Granny tace ina najeeb din?? Ibtisam kaman tace ban sani ba, amma inta fad'i hakan za'ayi zargin wani abu, domin in aka zargi wani abu za'a sata ta fad'i abunda ya faru har a gano yayi mata wani abu Ibtisam tace yana can America Granny tace y'an Ameka, ai Kema kinsha Ameka din Sosai Tashi ibtisam tayi ta shiga ciki domin ita yunwa takeji Sosai.. Kitchen ta shiga ta had'a tea tasha tare da bread, Bayan tasha sannan tasha maganinta Kai tsaye toilet ta shiga tayi wanka, koda ta fito ummi ta dawo, ibtisam fitowa tayi tare da gaida Ummi, ummi kallonta tayi sai taga tayi fayau Inda badan Granny ta fad'a mata Karta tambayi ibtisam ba, danta fad'a mata dalilin ciwon Nata, amma sai taga kaman ibtisam din ta rame ta k'ara haske, lokaci d'aya kuma saita kawar da tunanin tunawa da tayi tana cikin tashin hankalin rashin kabir dole ta rame Ummi tace ansha hanya, ina NAJEEB din? Ibtisam tace yana can Ibtisam ganin Ummi bata tambayeta dalilin jin ciwonta ba yasa taji dad'i tare da sakewa Anata fira Koda Abba ya dawo shima bai tambaya ba, domin ummi ta mishi bayani shima Wajan karfe tara ibtisam na daki saiga kiran Zarah Ya shigo cikin wayarta D'auka tayi da sauri tare da fad'in baki da kirki Wlh Zarah Zarah dariya tayi tare da fad'in Ashe dagaske kin dawo? Ibtisam tace eh na dawo, kin San mun koma skul fah Zarah tace eh nima gobe zan wuce Ibtisam tace OK ya zamuyi? Ko mu had'e a skul din kawai Zarah tace eh hakan zaifi Nan suka fara fira inda Zarah take tambayarta ya amarci Ibtisam tsaki taja tare da kashe wayar tana fad'in a'a angonci ne ba amarci ba Zarah ganin ta kashe wayan tasan halin ibtisam sarai Dan haka ta gane tayi fushi ne, dariya tayi Sosai Washe gari da wuri ibtisam ta shirya, bayan sunfi breakfast take shaida ma Abba akan yau zata koma makaranta Abba yace daka dawowa? Tace ai mun koma ne Abba kuma ban son a wuce ni. Abba yace OK saiki zo muje in ajiyeki a garage ki tafi Tace toh tare da tashi danta d'auko kayanta Granny tsaki taja tare da fad'in ni wannan karatun Wlh na rasa amfanin shi ko kad'an Wlh Abba yace Toh ya za'ayi mama tunda mijinta ya amince ai Kinga sai dai muyi musu fatan alkairi Granny tsuke baki tayi Koda ibtisam ta fito ummi ta kira sunanta tare da fad'in zo nan Zama ibtisam tayi a kusa da ummi Ummi tace inaso ki sani, yanzu da, dah ba d'aya bane, a da baki da aure a yanzu kuma kina da aure, ibtisam Nasan keba jahila bace, domin mun baki ilimi dai dai gwargwado, Nasan kin San abunda nake son in fad'a miki, bana bukatar ince miki wani abu sai dai in miki tuni, da kiji tsoran Allah aduk inda kike, sannan ki kare mutuncin aurenki. Ibtisam tace insha Allah ummi Abba yace Toh kayan abinci fah?? Tace Abba sai nace can, ibtisam akwai kudi a wajanta wanda ta manta dasu, saida taje Tana had'a kaya ta gansu, domin kud'in da ta dawo dashi ne da sukai hutu a skul Tashi abba yayi yace muje Granny tace tsaya inada magana Ibtisam tace Kai granny tun d'azu bakiyi ba sai yanzu Granny tace saboda yanzu naga daman yi Ibtisam tace uhm inaji Granny tace in kika tafi sai yaushe kuma?? Ibtisam tace sai munyi hutu Granny tace Allah ya kyauta, ki dinga kula da kanki daka Kinji wani canji ki kirani ki fad'amin Kinji, sannan banda yawan shan magani barkatai Ibtisam dariya tayi tare da fad'in Toh zama akan wani dalili zansha magani? Tunda ba ciwo nake ba, ibtisam dai bata gane inda Granny ta dosa ba, dan haka sukai sallama suka wuce Abba drop ya d'aukar ma ibtisam, sannan ya bata kud'i yace ta ri'ke.. Tace Abba inada kud'i fah Abba yace eh ki k'ara Amsa tayi tare da fad'in nagode Sannan ta shiga motar suka wuce shima abba ya tafi kasuwa. Ibtisam ta riga Zarah zuwa, tana zuwa ta Tarar su Aisha an dawo da HAUWA Hauwa tace manya, tunda kuka tafi ko waya, ni nace Bari in kiraki amma number d'inki kullum a kashe AISHA ta cabe da fad'in Wlh kuwa, ni muna waya da Zarah kodan NAJEEB AI dole inkira inji Dariya HAUWA ta saki Tana fad'in Wlh kina da aiki AISHA tace ke dan baki ganshi bane Wlh ya had'u, ki tambayi ibtisam kiji.... Kallon ibtisam tayi tare da fad'in fad'a mata dan Allah ibtisam Ibtisam uhm kawai tace, tare da dan murmushi cikin ranta tace ni ban taba ganin had'uwan najeeb ba, bai taba burgeni ba, hasali ma ni bana ganin kayanshi sai muninshi da kuma mugun halinshi wanda inka ganshi zaka d'auka na arziki ne, ga rashin kunya da rashin tarbiya, ga shan giya, Wa'iyazubillah gaskiya rayuwar NAJEEB Abun muni ne ga mace ya kawo ya ajiye a gida wacce ni ban Masan zaman Mai takeyi dashi ba, Hmmm Allah dai ya kyauta..... Shigowan Zarah yasa ibtisam dawowa daka duniyar tunanin data fad'a, tare da sakin ihu ta rungumeta, Zarah itama ihun take Tana fad'in Amarya bakya laifi Aysha tace Amarya? Hauwa tace nima abunda naji tace kenan, aure kikayi bamu sani ba?? Zarah tace eh anyi bikinta da muka koma Gida AISHA tace Wlh baku da kirki, gaskiya baku San zaman tare da Wlh HAUWA tace Wlh baku d'aukemu yanda muka d'aukeku ba wlh.. Zarah tace a'a ba haka bane Wlh, kuyi mana uzuri, itama bata san da auren ba, saida ta koma Kuma ita anyi saita Gama karatu amma aka canza, koda akai bikin bata cikin hayyacinta sai yasa batai gayyaba.. AISHA tace Kai, irin abun nan babu dad'i, wlh nafi son inyi karatu in Gama sai inyi aure Ibtisam tace Kedai bari ai hakan yafi dad'i Wlh, amma mu kaddara tazo mana a haka.. Nan dai sukai ta fira Zarah taba ibtisam kud'i wanda Mum tace a Kawo mata, dubu hamsin ne. Ibtisam tace dole taje ta bud'e account gaskiya, domin bata son ajiye kudi a hannunta Ibtisam da Zarah tashi sukayi suka fita, domin zarah nason mata magana akan ciwon goshinta, duk da plaster din ya fita Bayan sun fita Zarah tace ibtisam ina fatan dai komai normal koh? Wlh kullum da tunaninki nake tashi, ina tsoran irin halin da zaki shiga keda NAJEEB, Ina fatan bai cutar dake ba, musamman wannan ciwon dana gani na goshinki Ibtisam tace Zarah NAJEEB ya cuceni, hawaye ta Fara zubarwa tare da fad'in Zarah duk duniya dake d'aya na yarda, sai yasa zan fad'a miki sirri na, duk da nasan babu kyau, amma fad'a miki da zanyi shine zaisa in samu sauk'i daka rad'adin da yake damuna, wlh Zarah NAJEEB ya cutar dani, ya lalata min rayuwa Zarah cikin tsoro da tashin hankali tace maiya miki ibtisam?? Ibtisam tace Zarah NAJEEB fyad'e yayi min Zarah dariya taso tayi amma saita dake tare da fad'in fyad'e? Kaman ya? Ibtisam tace Hmmm Zarah NAJEEB yayi raping d'ina, ba tare daya Sani ba Zarah tace kaman ya kwaya yasha Kome?? Ibtisam tace kin San yana Shane dama?? Zarah tace a'a, naji kince yayi raping d'inki ba tare da saninshi ba shine abun ya bani mamaki sai kace wanda yasha kwaya Ibtisam tace eh yasha kwaya, domin NAJEEB yana shan alcohol..... Da sauri Zarah ta tashi tsaye tare da fad'in what cikin tsoro da razana Ibtisam kamata tayi ta zaunar da ita tare da fad'in, wlh.... Zarah tace kodai wine kika gani kika d'auka giya ce??? Ibtisam duk da Tana hawaye saida tayi murmushin takaici tace ko d'aya, tare da danna wayarta ta nuna ma Zarah hotan kwalban alcohol din Salati Zarah ta saki tare da fad'in Wlh wine with alcohol ne, Innalillahi'wa inna ilaihirajiun, Najeeb giya? Nan ibtisam ta Fara bata Labarin abunda yayi mata harda kwanciyarta a asibiti, da yanda ta dawo gida, da kuma yanda ta fad'a musu Granny duka ibtisam bata boye ma Zarah komai ba, saida ta fad'a mata Zarah hawaye ne ya zubo mata a ido tare da rungume ibtisam tace Wlh NAJEEB ya cuceki, daya miki irin wannan Abun, amma koda yake bake ya cuta ba kanshi ya cuta, domin Allah Baya zalinci wlh, yanzu Abun nashi harda shan giya, gashi gashi harda neman mata..... Ibtisam tace bance yana neman mata ba, tunda banga yayi ba Zarah tace toh inba nemanta yake ba uban Mai yasa ya ajiyeta a gidansa?? Wlh saina fad'ama su Dad Ibtisam tace kar kiyi haka, domin idan kika fad'a ni kika tona ma asiri, sannan bawai na fad'a miki bane danki fad'a musu ba, ni dake akwai sirrin da zamu dinga ajiyewa ba tare da sanin iyayenmu ba Zarah tace amma ibtisam wlh bai kyauta ma kanshi da rayuwarshi ba ko kad'an, ace kana dan musulmai ka dinga shan giya, wacce haramun ce, kai IInnalillahi'wa inna ilaihirajiun, wlh Najeeb ya cuci kanshi da rayuwarshi, gaba d'aya sai yasa baya ganin kimar kowa, ya d'auki halin turawa yasa ma kanshi tsaki taja cikin k'unan rai Ibtisam shuru tayi tana tunanin mafita, domin tun jjya take kiran Layin KABIR switch off, Tana matukar son yin magana dashi, ita burinta taji ko yana lafiya, gashi bata da number din wani nashi Zarah tace tashi mu koma ciki. Tashi ibtisam tayi suka shiga ciki.. Washe gari suna da lecture dukansu kuma time d'aya harda Zarah karfe 7 Dan haka tare suka fita, ita dai AISHA tace babu inda zata, domin lecturer din mutuminta ne bata da matsala dashi Hauwa kam ba'a skul ta kwana ba, Sun tafi lecture inda ko wanne yayi department d'insu Ibtisam shiga lecture tayi inda bata dad'e ba suna cikin fira da Salees saiga lecturer din ya shigo, nan Ya fara musu lecture Sai 10 ya fita inda ibtisam ta zauna ba tare data fita ba, tana ta dialing din number din kabir amma har yanzu a kashe, cikin ranta tace May be ma ya canza layi ne.... Kai no kabir bazai canza layi ba, na tabbata irin sonda yake min bazai canza layi ba Am sure wani abu ya faru dashi, sai yasa wayarshi baya shiga Salees ne ya katse mata tunani da fad'in Yadai? Naga tun d'azu sai faman danna waya kike cikin damuwa.. Ibtisam ajiyan zuciya ta sauke tare da fad'in lafiya Salees yace number din wa kike nema ya'ki shiga, kona wanda yayi min kwace ne?.. Murmushi tayi tare da fad'in kaman ka sani wlh Salees yace gaskiya ana son wannan guy din Sosai, yayi Sa'a fah Sosai Ibtisam dad'i takeji tana murmushi domin ita a duniya Tana son taji ana mata maganan Kabir, ko firan daya shafeshi Salees yace ina Aisha bata shigo ba, kodai bata dawo daka hutun bane??? Ibtisam tace ta dawo, bacci takeyi tace bazata iya zuwa ba Dariya Salees yayi tare da fad'in kai AISHA matsala, Allah ya kyauta Tunda ibtisam ta dawo take karatu Sosai, amma kullum da tunanin kabir take kwana take tashi, duk ta rame Yau Bayan sun fito daka lecture tana zaune wajan wata bishiya saiga Dr jibril Wanda tunda suka dawo Bai shigo musu ba, sannan bata ganshi ba Kiran sunanta yayi da Amina. D'ago dakai tayi tare da kallonshi, lokaci d'aya kuma ta saki murmushi, tare da fad'in sir Dr jibril yace Ykk? Tace lafiya sir, kwana biyu? Tunda na dawo ban ganka ba? Dr jibril yace shine baki kirani ba? inda kina son ganina I you have to call me Murmushi kawai tayi tare da Dan Sosa kanta Ido yad'an kura ma fuskanta, lokaci d'aya Yace Kinji ciwo ne? Maiya samu goshinki?? Taba goshin tayi tare da fad'in na buge ne da window Yace eyya sorry Allah ya kyauta, tare dayin gaba Ibtisam ganin ya tafi yasa tayi dan murmushi tare da barin wajan itama *AMERICA* saida kabir ya k'ara sati d'aya aka sallameshi, shima danya matsa ne, dole aka sallameshi domin jikin da sauk'i, kawai dai kafarshi ce da yake dan dingishi, shima Dr yace a hankali zai daina KABIR sun had'a kayansu inda suka biyo jirgi suka tawo gida Nigeria Gefen NAJEEB kam, tunda ya tabbatar ibtisam ta tafi, hankalinshi yad'an kwanta amma Abu d'aya ya tsaya mishi a rai shine dawa take hulda a skul, duk da Baya son ibtisam shiba Wawan namiji bane, domin yana da kishin abunda ya zama mallakinshi, balle wacce aka d'aura mishi Najwa kam tun sanda NAJEEB ya kirata akan taje hospital taga ibtisam ta'ki zuwa, tare da barin k'asar domin tasan tabbas akwai abunda ya shiga tsakanin NAJEEB da yarinyar, domin kuwa koda ranan da tasha giya AI tasan a daki ta farasha, sannan ta ganta a falo, kuma taga kayan NAJEEB a kitchen daka ganin alama yayi wani abu da yarinyar Wacce haka kawai taji bata Sonta.... *NIGERIA ZARIA* ibtisam suna zaune suna lecture, kanta taji yana mata ciwo kaman tana jin jiri, ga kirjinta dake mata zafi, lokaci d'aya taji cikinta yana murd'a mata kaman zatai period.... Dr jibril ganin yanda takeyi yasa ya kira sunanta da fad'in Amina what wrong with you?? Duka y'an class din suka k'ura mata ido, Kanta ta nuna mishi alaman shine ke mata ciwo Dr jibril yace kije kisha magani AISHA ta tashi tare da fad'in Bari in taimaka Mata in kaita d'aki in dawo.. Dr jibril yace yes plz help her Koda suka fita Dr jibril yaci gaba da lecture Ibtisam ta tsaya tare da kallon Aisha tace dan Allah ruwan sanyi Aysha tace zauna bari in siyo miki Koda aysha ta Kawo ruwan ibtisam amsa tayi ta kafa kanta a goran ruwan ta farasha kaman hauka take kwankwadan ruwan Bayan ta gama sha ta cire Tana sauke ajiyan zuciya tare da fad'in kai har naji komai normal da nasha wannan ruwan Aisha tace sannu Tace yauwa Bari inje in kwanta, ki koma kawai zan iya zuwa yanzu am OK AISHA tace OK Ibtisam komawa tayi daki, inda ta kwanta ta rasa mai yasa take yawan jin jiri kwana biyu, gashi cikinta saiya murd'a kaman zatai period gashi ba period din bane tsaki taja tare da d'auko wayarta taga misscall Dubawa tayi ta tashi da sauri, domin ganin kiran KABIR ne har guda biyar...... Read and leave it, dnt share to anyone*IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Ibtisam bayan ta tashi dialing din number din kabir tayi wanda yake ta ringing ba'a d'auka ba Kabir kam tunda ya kira batai picking ba ya ajiye wayar ya shiga toilet domin yayi wanka, koda ya fito shima ganin misscall din ibtisam yayi da sauri ya kirata ringing d'aya ta d'auka tare da sawa a kunnenta Kuka ta saki tare da fad'in mai yasa ka kashe wayarka? Mai yasa kayi nesa dani? Kasan irin halinda na shiga kuwa Mai..... Kuka yaci karfinta Sosai wanda hakan yasa ta kasa k'arasa abunda tayi niyan fad'a Kabir kiran sunanta yayi da ibti Cikin kuka tace uhm Yace plz ki daina kuka Ina son ki bani dama inyi miki bayanin abunda ya faru Dan shuru tayi domin tana son ta saurareshi Yace ibti ranan da nazo gidanku ranan daurin aurenmu bayan na dawo naji abunda ya faru, Naje hospital anyi min test inda daka nan nazo gidanku wajan Abba na nuna mishi k'arya ne sharri akamun yace inje zai nemeni, a hanyata ta komawa nayi accident wanda har saida aka fitar dani waje, ina sauka Kena Fara nema Ibtisam kuka take tana fad'in dama jikina ya bani akwai wani abu daya faru dakai, wlh jikina ya bani, Ina fatan kana lafiya yanzu Yace ibti lafiya? Sai dai na musulunci.... Canza maganan yayi da fad'in ina asibiti a America naga wata kaman ke.... Tace America a wani hspt? Nan ya fad'a Mata, tace Wlh nice nice dama kaima nan aka kaika?? Kabir yace eh, Mai kikaje yi a can?? Tace KABIR an kaini wajan NAJEEB.... Sai kuma tayi shuru tare da saka kuka can taci gaba da fad'in KABIR Ina cikin wani hali dan Allah kazo ka d'aukeni mu gudu, wlh bazan iya zama da kowa ba inba kaiba dan Allah kazo mu gudu muje muyi aure na ro'keka Kabir shuru yayi wanda sai yanzu ya tabbatar daya rasa ibtisam domin tunda tace an kaita wajan NAJEEB, lallai ya rasata kenan, wani irin hawaye ne ya zubo mishi Mai zafi tare da fad'in ibtisam Ina son kiyi hakuri ki rungumi aurenki hannu bibbiyu domin yanzu ke matar wani ce Ina miki fatan Sa'a a rayuwa, sai dai Ina son ki sani zuciya ta Kece a ciki har abada, Indai na cireki a ciki toh daka ranan nabar duniya.... Yana fad'in haka ya kashe wayar domin yanda yake jin zafi cikin ranshi lallai yasan abune Mai wuya ya iya cire ibtisam a cikin ranshi, amma koh Waye ya mishi wannan Sharrin ya gama dashi Ibtisam kam jin ya kashe wayar yasa ta k'ara fashewa da kuka tare da fad'in Wlh KABIR Nima bazan Barka ba, lallai dole NAJEEB ya sakeni, bazan iya rayuwa ba tare dakai ba.... Zarah da tun d'azu ta shigo d'akin ta tsaya bakin kofa domin jin ibtisam na kiran sunan KABIR, shigowa tayi tare da kiran sunan ibtisam Ibtisam bata d'ago ba balle ta amsa mata kiran da tayi mata Zarah hakan bai dameta ba, ta Fara magana da fad'in ina son kiji tsoran Allah, karki manta ke matar aurece bai kamata ki dinga magana da kabir b.... Ibtisam ta taso cikin zafin rai tare da fad'in nayi magana dashi din, sai me? Wlh bazan daina magana dashi ba, sannan karki k'ara kirana inada aure domin da wannan auren gwara babu, Abu d'aya zakiyi shine kisa yayanki ya sakeni Zarah kallonta ta tsaya yi cikin mamaki, lokaci d'aya kuma tayi murmushi irin na takaici tare da fad'in ibtisam Nasan ranki a bace yake, musamman na rabaki da Wanda kike so, wanda bada gangan akai miki hakan ba, kowa ya soki da kabir amma Allah yasa bashi bane mijinki, duk da anyi mishi kazafi ne, so ina son ki amshi kaddara kiyi hakuri ki amshi abunda Allah ya baki d..... Ibtisam cikin kuka tace ai dole kice haka, tunda dan uwanki ne, dole ki dinga bin bayanshi, wlh Zarah koda zaki kwana kina wannan maganan naki, baji zanyi ba domin bazan taba son NAJEEB ba har abada, so d'aya ne, naba ma kabir dan haka kibar bata bakinki wajan Kare Dan uwanki da bai San hakkin Dan Adam ba Zarah ganin yanda ibtisam tayi zafi Sosai yasa tace Allah ya baki hakuri ibtisam ni bana goyan bayan NAJEEB hasali ma ke nake goyan baya, wlh bance kiso NAJEEB ba, haka bazan tursasaki ki soshi ba, but abunda na Sani Kema y'ar uwarshi ce kaman yanda n.... Ibtisam tace Allah ya kyauta, wlh ba dan uwana bane, kima daina had'ani dashi Zarah tace nidai ina baki shawara kiji tsoran Allah kina da aure, ki daina waya da kabir domin karki bata lahirarki Ina fad'a miki hakan ne badan Ina son NAJEEB bane dake ko d'aya sai dan kiji tsoran Allah ki kuma tuna kina da aure Ibtisam juya mata baya tayi taci gaba da kukanta, ba komai ke mata yawo a Kai ba sai irin yanda KABIR yake fad'a mata Idan ya rasata bai San wani hali zai shiga ba, da irin kalaman soyayya da yake fad'a mata, tuna ranan da yayi kissing d'inta yayi da sauri ta tashi Tana fad'in NAJEEB ka cuceni sai kuma ta fashe da wani sabon kuka mai sauti..... Zarah janyota tayi jikinta tana fad'in haba ibtisam, Ina iliminki yake? Ina saninki yake? Duk ina kika kaisu? So yana son ki kasa yarda da kaddaran da Allah ya baki cikin rayuwarki? Ibtisam ko kin manta kowa da irin tashi jarabawan? Mai yasa kika kasa yarda da wannan jarabawan? Ko kin San Allah yana jaraba bayinsa domin yaga imaninsu..... Ibtisam cikin kuka tace hakane Zarah, wlh Ina son kabir, baki ji yanda nake ji bane, inda Kece a matsayina da zaki fahimci irin halin dana shiga, wlh Zarah son kabir yamin yawa, bana son kabir bazan iya bashi girman da mace zata iya Bama miji ba, zarah miye amfanin zamana da NAJEEB? Bayan baya sona nima bana sonshi? Wlh na tabbata in naci gaba da zama dashi zanyi ta jefa kaina cikin halaka, domin bazan iya bashi girman da mata ya kamata taba miji ba, gaba d'aya ko ganin fuskan NAJEEB bana sonyi inna tuna da abunda yayi min sai inji kaman in kashe kaina dan ba'kin ciki,. Zarah ki duba yanda mace ke ririta kanta domin takai mutuncinta gidan miji, danta samu daraja, ki duba yanda nake ta kame kaina, amma at the end ki duba yanda akai dis virging d'ina a wulakance, bama tare da saninshi ba, inda Nasan haka zan rasa budurcina da tuni na barar a titi da.... Baki Zarah ta toshe ma ibtisam tare da fad'in ya isa haka Idan rai ya baci bai kamata hankali ya gushe ba, ina so kiyi hakuri Kibi komai a hankali insha Allah zaki samu sauk'i Ibtisam tace sau'ki d'aya shine NAJEEB ya sakeni Zarah dai rarrashinta tai tayi tare da bata baki, akan ta daina waya da kabir har sai NAJEEB din ya saketa Ibtisam dai batace komai ba sai shurun da tayi tana sauke ajiyan zuciya Yau watan ibtisam biyu da dawowa daka America, ibtisam gaba d'aya komai nata ya canza kirjinta sun ciko sai ta k'ara haske Sosai, ga yawan ciwon kai, dacin abinci kaman hauka, yau ta fito daka lecture kallo d'aya zaka mata kasan sauri take, ibtisam sauri take domin taje taci abinci dan wani irin yunwa takeji, tafiya take tana fad'in dole insha maganin macijin ciki, Nasan shine yake sani irin wannan cin abincin kaman hauka Tana shiga daki ta iske Zarah nacin abinci zama tayi tare dasa hannu ta faraci Zarah tace wai ibtisam wannan wani irin ci kike kwanan nan haka? Ibtisam tace uhm macijin ciki ke damuna, zansha magani shike sani wannan mugun cin Wlh, ga ciwon kai, saifa naci abinci ciwon kan yake lafawa, anjima kad'an kuma sai ciwon kai din ya tashi inna k'ara cin abinci saiya lafa haka yake min... Zarah tace toh anya kuwa? Ibtisam tace anya kuwa me?? Zarah tace gaskiya kije asibiti a dubaki, ban taba jin irin wannan Abun ba Ibtisam tace zani Zarah tace Allah ya kyauta Ibtisam tashi tayi tare da tube kayan jikinta tasa wata riga mara nauyi tasa sannan ta kwanta tare da lumshe ido, ba komai take tunani ba sai KABIR daya daina d'aukar wayarta tunda ta kira wata rana ya dauka yace tayi hakuri ta daina kiranshi tunda ita matar wani ce, yana fad'in haka ya kashe wayar tun daka ranan bai K'ara d'aukan wayarta ba, itama ganin haka saita daina kiranshi tare da burin suyi hutu ayi Mai yihuwa NAJEEB ya saketa,. Tunda tazo NAJEEB bai kirata ba, balle yaji ya take ba, itama hakan bai dameta ba, dan tasan dama za'ayi hakan, Toh Mai ma zaice Mata inya kira din?? Ibtisam kasa bacci tayi sai juyi take tayi, ganin haka yasa ta tashi tare da d'aukan hijab tasa tace Zarah Bari inje waje insha iska Wlh wani iri nakeji gaba d'aya jikina babu dad'i, ni gashi ba ciwo ba, amma jikina wani iri Tashi Zarah tayi tare da fad'in muje tare musha iska din Fita sukayi inda suna nan zaune suna fira saiga Salees yazo ya zauna ta gefen ibtisam sunata fira ana dariya, Zarah tashi tayi tare da fad'in kai na manta inada lecture 5 wai assignment zamu bashi bari inje in dauko. Bayan Zarah ta tashi Salees yace Wai nikam ibtisam kodai kin Fara shafa Mai ne?? Tace maika gani?... Yace naga yanda kike wani walkiya, kinyi haske gashi kin k'ara kyau Sosai Kai ibtisam nifa gaskiya wannan guy din ya kwafsa min Dariya ibtisam tayi tana fad'in bleaching Rufamin asiri ina ni Ina bleaching..... Yace Wlh Kinga yanda kike walkiya kuwa...... Tun daka nesa ya hangosu a zaune, fuskanshi ne ya canza Bayan driver ya faka wanda dai dai lokacin aka kira Salees a waya ya tashi tare da fad'in ina zuwa NAJEEB cikin zafin rai ya fito ibtisam kawai ganin mutum tayi a gabanta ya tsaya, fuska d'aure Gabanta taji ya fad'i Sosai gaba d'aya abunda ya mata ya fara dawo mata, hannunta ya kama tare dayin gaba da ita ya bud'e motar ya Jefata sannan shima ya shiga ciki yace driver ya tada motar suje Ibtisam ganin haka ta Fara k'okarin bud'e motar..... NAJEEB janyota yayi da karfi tare da ri'ke mata hannu Shidai driver tuk'i yake Koda suka fita daka cikin school din driver ya tambayi NAJEEB Ina zasu? NAJEEB yace ya kaisu best hotel dake ZARIA Driver ya amsa da OK Koda suka k'arasa NAJEEB yaba driver ATM d'inshi tare da fad'a mishi pin din yace yaje ya Kama musu d'aki Biyu a cire kud'in a ciki Ibtisam ganin driver din ya fita yasa ta kalli NAJEEB daya ri'ke mata hannu tace ka sakemin hannu Wani irin kallo ya watsa mata Kai Kama da ni sa'anki ne Ganin haka yasa ta Kame bakinta tayi shuru tare da k'okarin taja hannunta daka nashi, amma ta kasa Har driver din ya dawo, yace an Kama d'akin sir Najeeb bud'e kofar yayi tare da janyota suka fita, hannunta na ri'ke da nashi suka shiga ciki har d'akin inda ma'aikatan hotel din suka kaisu Suna shiga ya jefar da ita tare da rufe kofar Kallonta yayi idonshi wanda ya canza launi alaman bacin rai, yace keda uban wa kike magana a skul?? Kenan abunda kikeyi kenan koh? Shuru yayi yana kallonta alaman yana tunanin maima ya kamata yayi mata ne lokaci d'aya ya d'aura hannunshi akanshi tare da lumshe ido Ibtisam kam ganin haka yasa ta tashi a k'asa daya jefar da ita, tare da tsayawa a tsaye Najeeb bud'e idonshi yayi wanda ya sauka akan na ibtisam din yace am asking you keda uban Waye kike zaune??? Shuru tayi amma gabanta faduwa yake saboda tsoro Ganin yana nufota yasa tayi saurin fad'in class mate d'ina ne.... Najeeb karasawa ya farayi inda take harya ganin haka yasa ta Fara matsawa baya, harta had'e da jikin bango inda ya k'araso inda take tare da janyo mata hijab lokaci d'aya ya cire mata hijab din, rigan jikinta irin Mai budaddan kirjin nanne nononta ana ganin Sun fito waje amma ba duka ba Idon NAJEEB ne ya sauka akan nononta wanda suke a tsaye kuma a ciki, domin Sun k'ara wani girma, ganin ya kura mata ido yasa ta kalli inda yake kallo da sauri tasa hannu ta janyo rigan tare da rufewa amma still ana ganin nonon Da yake NAJEEB Dan duniya ne saiya basar tare da fad'in your class mate? Kin manta da aurena a kanki??.. Ko kin d'auka ni Wawan namiji ne wanda ban San abunda nake ba? Am talking you tare da daka mata tsawa Ta tsorata da Tsawan daya daka mata, wanda harta furta Kalman kayi hakuri ba tare data sani ba Jin haka yasa ya k'ara mata ido yana kallon fuskanta da idonta ke rufe, gaba d'aya yaga yanda ta tsorata, domin yanda tayi da jikinta K'are ma fuskanta ido yayi inda idonshi ya sauka akan bakinta mai laushi domin yaune rana ta farko daya k'are ma ibtisam kallo Najeeb gaba d'aya ya kasa mata abunda yayi niya lokaci d'aya yaji ranshi ya fara sanyi, domin yayi niyan Idan yazo ya mata abunda sai tayi dana sanin kula wani namiji amma duk da hakan zai d'auki mataki Ibtisam a hankali ta bud'e idonta ta ganshi akan gadon d'akin daka shi sai boxer da singlet Da sauri ta kawar da idonta gefe, gabanta ya buga da karfi tare da tunanin mai zai Mata? Gaba d'aya abunda ya mata ya dawo mata lokaci d'aya kuma ta fara hawaye, domin tana tunanin abunda yayi mata rannan shine zai K'ara mata yau Ibtisam cikin kuka tace dan Allah ka barni in koma skul, kayi hakuri ka barni in wuce dan Allah..... Yace will you keep quiet and stop that crying Ibtisam shuru tayi amma tana hawaye, ga kanta ya fara ciwo alaman tana jin yunwa, ganin tana jin ciwon kai din bazata iya zuciya ta daure ba yasa ta saki ihu tana kuka, lallai dole inje hspt wannan wani irin jaraba ne ya kamani.... Najeeb yace if I hear your voice again I will teach you a lesson nonsense Ibtisam shuru tayi, lokaci d'aya taji har jiri jiri take ji, da sauri ta nufi fridge din d'akin ta bud'e taga harda Hollandia aiko d'auka tayi ta kafe Kai ta Fara sha kaman mayya Idon najeeb na kanta yanda yaga Tana sha tsaki yaja tare da k'ara sanyin AC din d'akin ta remote, domin yana bukatar ya kwanta kafin yasan hukuncin da zai yanke mata Ibtisam bayan ta gama sha taji dan dama dama, lokaci d'aya kuma taji yunwar har yanzu nufa wajan gadon tayi inda ta dauki wata takarda akan side drower din, inda y'ar wayar telephone ke wajan inda zaka kira masu hotel din in kana bukatar Abu Duba takardan tayi taga irin abincin da suke dashi, sannan ta danna wayar ta Fara magana Najeeb harya Fara bacci yaji muryanta kaman tana waya wanda hakan yasa ya farka ile kam wayar takeyi, da sauri ya amshi wayar tare da sawa a kunne dai dai lokacin ana tambayarta room number din Najeeb fad'a mishi yayi tare da fad'in mai zaka mata?? Yace sir abinci za'a kawo mata Yace OK tare da ajiye wayar ya janyota tare da rungumota ta kwanta ta gabanshi Tana k'okarin tashi yace ki nutsu kona zaneki Ibtisam jin haka yasa tace plz ka sakeni in tashi bana jin bacci Najeeb yace an so what, I don't care kina ji ko bakya ji, I need silent, so don't disturb me Ibtisam tace OK allow me to go Bai bata amsa ba sai hannunshi daya saka tare da toshe mata baki da karfi Ibtisam ta Fara shure shure Da k'afa alaman ya saketa, amma NAJEEB ya'ki gashi dakyar take nishi, NAJEEB har hawaye yaji yana taba mishi hannu amma ya'ki sakinta..... Bacci ne a idonshi Sosai,.... Jin nocking din da akeyi yasa ya saketa tare dayin tsaki ya tashi Kofar ya bud'e tare da amsan abincin, Kun San hotel in aka kawo maka abinci zaka bada kudi ganin ya tsaya yasa NAJEEB fad'in am coming Shiga yayi ya ajiye abincin tare da kallonta yanda take kuka yace kawo kud'in in bashi Wani irin kallo ta watsa mishi tare da fad'in ai bani nace ka d'auko niba, kaida ka dauko ni saika biya Najeeb kallonta yayi yanda take maganan cikin tsoro amma dole sai tayi rashin kunya. Yace banda kud'i a wajena Ibtisam Banza dashi tayi tare da tashi ta dauki abincin ta faraci kaman wata mayya Yanda take cin abincin abun yaba NAJEEB mamaki cikin ranshi yace sai kace wacce bata taba cin abinci ba Najeeb d'aukan wayarshi yayi ya kira driver da shima yake d'ayan dakin da aka Kama, yace yazo d'akinshi.. Ba'a dad'e ba driver din ya k'araso, najeeb yace suje a cire kud'in abincin ta POS sannan yace ma driver din shima yaci abinci tare da fad'in inya gama ya ciro Mai kud'i domin yana bukatar kud'i a hannunsa kud'in Nigeria, Driver ya amsa da OK sir tare dayin gaba shida wanda ya kawo abincin Najeeb wani irin kallo ya watsa ma ibtisam sannan ya koma ya kwanta Ita kam ibtisam ci take hankali kwance, abincin ya mata dad'i sai dai Naman ne data Fara ci taji kaman zatai amai dan haka ta barshi, zuciyarta taji Tana tashi Wanda yasa da gudu tayi toilet tana kwarara amai kaman hanjinta zai fita Najeeb jin kaman nishinta yasa ya tashi jin Tana toilet Tana amai yasa ya tashi ya nufi toilet din duk da baya son ibtisam ta dan bashi tausayi harda yi mata sannu tare da rukota yana buga mata baya kad'an k'adan Ita kam idonta duk ya firfito yayi ja Dan azaba Kamota yayi Bayan ta dauraye bakinta ya fito da ita tare da ajiyeta akan gadon d'akin yana fad'in ba dole kiyi amai ba, kinsha Hollandia and now kalli yanda kike cin abinci kaman wata witch Ibtisam kallonshi take tana mamaki yanzu ya nuna kaman ta bashi tausayi harda sannu, amma jiba kuma yanda yake mata fad'a kaman wata y'arshi Najeeb tsaki yaja tare da fad'in komai mutum ya samu yaci, may be Kinje kinci food poison Kwanciya yayi tare da fad'in I need to sleep so don't disturb me plz Ibtisam Hararanshi tayi cikin ranta tace kaji dashi Wlh ka tashi kaban takarda na domin kabir na jirana mugu kawai........ Read and leave it, dnt share to anyone*IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Ibtisam kwanciya tayi akan kujeran d'akin amma a zaune tunda k'anana ne kujeran, bata dad'e ba bacci yayi gaba da ita a haka Najeeb na bacci yaji ana nocking dole ya tashi yayi tsaki tare da fad'in bazasu Bari mutun ya kwanta ba, tashi yayi inda yaga ibtisam na bacci a zaune akan kujera, bud'e kofar yayi yaga driver, yace ya akayi?? Driver din yace na ciro kud'in ne Yace ok tare da amsan kud'in daya ciro mai din, sannan yace Ina zuwa bari in baka plate d'insu ka basu, komawa yayi tare da bashi plate din da ibtisam taci abinci Har zai koma ya kwanta domin har yanzu bacci yake ji, ya kalli ibtisam yanda take a takure, nufanta yayi tare da d'aukanta cak ya kwantar da ita akan gadon d'akin, cire mata hijab din jikinta yayi wanda ta kuma maidawa Nononta rabi duk a waje Ido NAJEEB ya kura ma nonon yana mamakin a jikinta suke koya? Danshi abun mamaki yake bashi, dama Tana da nono haka? Gasu fresh irin nonon da yake mutuwar so da k'auna, gasu a cike a tsaye kyam dasu, dama matan Nigeria akan samu mace Mai nono irin haka??.... Gaba d'aya najeeb kasa bacci yayi domin idonshi nakan nonon ibtisam dake a bud'e tana bacci, lokaci d'aya yasa hannunshi har zai taba ya fasa tare da lumshe ido yaja tsaki..... Juyawa yayi yana ta tsaki k'asa k'asa, gaba d'aya ya kasa bacci dole tashi yayi ya fad'a toilet yayi wanka, koda ya fito tana ta baccinta hankali kwance Najeeb fita yayi tare da rufeta cikin d'akin, inda suka fita shida driver domin ya kaishi boutique yasai kayan sawa, d'aukan kaya yayi a kalla wajan Kala biyar, har zai wuce ya tsaya tare da komawa gefen kayan mata duk da bai san size din ibtisam ba, Yadai d'aukar mata kuma duk Wanda ya d'aukar mata kusan duk masu nuna tsiraici ne haka dai ya biya kud'in suka tafi Koda NAJEEB ya dawo bata tashi ba, baccinta take Sosai abunda, sai wajajan magrib ta farka tare dayin mi'ka Ganinta akan gadon d'akin yasa ta tashi da sauri tare da kallon kanta Tana mamakin yanda akai tazo nan ba tare da saninta ba, ganin najeeb zaune yana danna wayarshi yasa tasan tabbas shine ya kawota kan gadon d'akin Ibtisam da sauri ta tashi ta d'auko hijab d'inta data ganshi a k'asa tasa tare da shiga toilet tayi alwala ta fito, wayarta ta d'auka da yake silent danta duba lokaci taga misscall wajan 11 da sauri ta bud'e taga d'aya na Abba biyu na ummi, sai sauran na Zarah Kiran Abba ne ya k'ara shigowa wayarta, d'auka tayi tare da fad'in hello Abba Abba yace ibtisam ina kika shigane!? Zarah tace tun d'azu bata ganki ba, taita kira baki d'aga ba Kina ina Cikin sauri tace Abba NAJEEB ne yazo shine muka.... Sai kuma tayi shuru alaman tana jin nauyin fad'an inda suke Abba yace ah NAJEEB yazo kenan? Tace eh Abba yace saiki fad'ama Zarah inda kike domin hankalinta ya kwanta Tace toh Abba tare da kashe wayar, Tana kallon NAJEEB Wanda shima ita yake kallo Jefar da wayar tayi tare da fara sallah, koda ta idar bayan ta sallame tashi tayi tare da kallon NAJEEB tace zan wuce skul Wani irin kallo ya watsa mata sannan yaci gaba da danna wayarshi Dan tsaki tayi mara sauti sannan ta nufi kofar d'akin gaba d'aya ta kasa bud'ewa domin ya cire card din da yake bud'e kofar Kallonshi tayi tare da fad'in zan wuce ka bud'emin kofa Banza da ita yayi baiko kalleta ba yaci gaba da danna wayarshi Wani irin haushi taji har cikin ranta, nufanshi tayi tana fad'in ka bud'emin kofa nace, akan wani dalili zaka kawoni nan? Najeeb still banza da ita yayi ibtisam ganin ya maidata mahaukaciya ga yunwa tanaji gashi yayi Banza da ita, wato ga mahaukaciya Tsaki ta saki tare da galla mishi harara Tashi yayi ya matse Mata baki da karfi tare da murd'a mata bakin, ta saki wata irin K'ara mai sauti domin taji wani irin azabban zafi Sosai Najeeb yace don't you ever try it again in your lyf Hawaye ne ya zubo daka idonta Ganin haka ya watsa mata wani kallo tare da zama yana danna wayarshi, kallo d'aya zaka mishi ka gane ranshi a bace yake, wayarta dake huta alaman kira ta d'auka domin ganin Sunan Zarah Bayan tasa a kunne tace Zarah Zarah tace kina inane ibtisam? Tace ina nan nida yayanki ya d'auko ni ya kawo ni nan, Wlh Zarah hakuri na ya k'are fah Zarah tace au ashe kina tare da mijinki Tsaki ibtisam taja tare da kashe wayar, duk cikin harshen Hausa take maganan Najeeb baiko kalleta ba, balle yasan mai takeyi, ibtisam jin tana jin yunwa Sosai kuma bazata iya jura ba yasa ta nufi wajan wayar telephone din tare da kira tace su Kawo mata tuwon semovita miyan kuka Tana fad'in haka ta kashe wayar tare da zama a gefen gadon ta d'aura hannunta akan fuskanta Tana tunanin mai yake nufi da itane haka?? Kanta ciwo yake Sosai domin yunwa takeji, so take a Kawo abincin taci, ga cikinta dake faman Mata kugi Nocking akayi da sauri ta tashi ta nufi kofar zata bud'e, tsayawa tayi domin tunawa da tayi kofar a rufe yake, dole saiya bud'e Najeeb tashi yayi tare da Hararanta ya nufi kofar ya bud'e tare da ganin an kawo mata abinci amsa yayi tare da fad'in nawa? Fad'a mishi akayi ya koma ciki Ibtisam nufanshi tayi ta amsa tare da fara ci Najeeb tabe baki yayi tare da d'auko kud'in ya bashi Kallonta yayi yaga yanda take cin abincin cikin kwanciyan hankali harda cire hijab da kanta, dan taji dad'in ci Lokaci d'aya ta kalleshi tare da fad'in plz ka aiki driver din'ka ya siyomin apply da banana, sannan ya Kawo min da kilishi Najeeb kallonta yayi yana mamakin irin wannan haukan cin da take son yi, ga tuwo Tana ci ga kuma yanzu tana bukatar apply banana kilishi, dan murmushi yayi domin shi mamaki abun ya bashi.... Katse mai tunani tayi da fad'in koda yake ka barshi in zan tafi zan siya a hanya Tuwanta ta cinye tana lashe hannu domin da hannu taci. Najeeb kallonta yake yana tabe baki ganin yanda takeyi Lokaci d'aya ta tashi tana mi'ka alaman ta koshi, ita duk wannan abunda ibtisam take tanayi ne ita bada wata manufa ba, and ita bata d'aukan hakan a matsayin wani abu, toilet ta shiga tare da rufewa wanka tayi ta fito daka ita sai towel gaba d'aya ta manta NAJEEB na d'akin, domin yanda ta fito ta nufi wajan gadon d'akin kai tsaye daka ita sai towel dai dai giwarta D'ago Kai tayi wanda sukai ido biyu da najeeb dake kallonta tunda ta fito, wani irin ihu ta saka wanda dai dai lokacin towel din ya Zame a jikinta yai k'asa..... Ibtisam gaba d'aya razana tayi ko towel din bata d'auka ba, ta ruga da gudu tayi toilet ta rufe tana kuka wi wi wi.... Shi kam NAJEEB kyam ya tsaya kaman dutsen da aka dasa a wajan, yayi wajan minti biyar cikin yanayin mamaki da al'ajabi tare da tunanin ibtisam ce ko wa?? Lokaci d'aya ya rufe ido tare da bud'ewa ya saka hannunshi duka Biyu akan fuskanshi ya bubbuga fuskanshi alaman in mafarki yake ya farka, ido ya k'ara lumshewa yayi wajan minti Goma idonshi a lumshe yana ganin surar jikinta gaba d'aya komai na ibtisam yake gani, tare da mamakin irin kyan surar ta da kuma nononta wanda gaba d'aya suka tafi dashi, lallai Akwai matsala..... Da sauri ya bud'e idonshi tare da tashi wanda yaji banana d'inshi ta mi'ke da sauri ya zauna yana mamaki tare da fad'in what wrong with me?? Jin kukanta Sosai a toilet yasa yayi murmushi tare da fad'in stupid girl, kukan Mai takeyi haka?? Tashi yayi tare da nufa toilet din ya fara kiran sunanta da ibtisam open the door Kaman yace ta k'ara sautin kukan ta k'ara wage baki Tana kuka Najeeb yace I said open the door Ibtisam kuka take Sosai, idan yace ta bud'e kofar kaman yana ce mata ta k'ara sautin kukan ne Ganin ta'ki bud'ewa sai kuka yasa yace OK tunda bazaki bud'e ba, zan fita inje in kawo miki banana da apply da kilishi make sure kafin in dawo kin fito and ga kaya can na siyo miki you can use it, yana fad'in haka ya fita tare da rufe kofar dan Karta gudu Ibtisam Jim alaman ya fita yasa ta k'ara sakin wani kukan tare da fad'in na shiga uku, wayyo ya cuceni ya gama dani, bayan abunda yamin da farko yau harda K'ara kallon min jiki, wani irin kunya taji tana ji, domin ranan Farko da yayi Abu da ita is like kaman bai wani tsaya ya kalli jikinta ba, amma yau gashi ya k'are mata kallo Sosai, kuka takeyi Sosai, dakyar ta samu ta fito tare da bud'e ledan kayan daya fad'a mata, wasu irin shegun kaya tagani kallon kayan take tana mamaki alaman ni zan saka wannan kayan a nan? Cikin muryan kuka tace he is mad ko an fad'a mishi ni irin y'an iskan y'an matanshi dinnan ne?? Ko itama ai wannan yarinyar banga tasa kaya irin haka ba sai ni, Wlh Allah ya kyauta mara imani, wanda baida tausayi wlh wannan NAJEEB din zai iya kashe mutum inya samu dama Yanzu ya kalleni a Banza, yazo ko kunya bayaji yana fad'in in bud'e kofa, komai zai min inna bud'e oho, wlh na tsaneka bana Sonka mugu kawai, kasa inata cin amanan kabir, gwara kazo kaban takarda na in k'ara gaba Ajiye mishi kayanshi tayi tare da fad'in yazo ya kwashe kayanshi domin niba y'ar iska bace Tashi tayi ta mayar da rigarta data cire tare da fad'in ni bazan saka wannan kayan ba..... Tana nan zaune taji kanta na ciwo alaman yunwa takeji, nan ta bud'e fridge tare da d'auko Hollandia ta kafa Kai ta Fara sha, yanda take sha kaman wani zai kwace mata Ganin najeeb tayi ya shigo wanda bata ji motanshi ba sai dai kawai ganinshi tayi yana rufe kofar Sakan Hollandia din tayi tare da sakan ihu tana kuka ta rufe idonta da hannunta Najeeb jin irin ihun da takeyi yasa yayi saurin nufanta tare da kamo ta ya toshe mata baki, amma ina jan jikinta take alaman tana son ta tureshi Ganin gaba d'aya karfinta tasa yasa ya murde mata hannu ta baya tare da janyota ya rungumota ta baya yana fad'in keep your mouth shut I said Ibtisam batai shuru ba sai kuka da takeyi, domin tasan ya gama da ita, ya cuceta gaba d'aya Najeeb jin ta'ki yin shuru yasa ya juyo da ita tare da kallon idonta Wanda itama dole ya tsayar da kanta tana kallon nashi, da sauri ta rufe idonta Tana hawaye Najeeb ido ya kura mata yana kallon fuskanta, gaba d'aya yaga ta k'ara haske akan da, lokaci d'aya ya kawar da tunanin tare da fad'in Idan kina bukata na just tell me and stop making and excuse da zaki dinga bud'e jikinki a gabana, I know da gangan kikayi, so just come out and beg me in biya miki bukata, coz kin San am not your type but what should I do? Tunda an cuceni an d'aura min ke..... Ibtisam wani irin ihu ta saki domin ba'kin cikin maganan shi, kuka ta saki mai karfi tare da fad'in Wlh bada gangan Nayi ba, kaida kanka kasan bana Sonka, kasan bakai nake so ba, ni Kabir Nak. .. Tas ya sauke mata Mari wanda saida ta kusa yin k'asa dan azaba Idonshi ne daya kad'a yayi ja yace I have warn you akan karki k'ara kira mun sunan wannan dan iskan saurayin naki Even that I don't love you, haka na yarda zan zauna dake just kawai dan an d'aura min ke but not as my wife kaman yanda na fad'a miki as my servant, domin bazan iya kallonki matsayin matata ba, keda kanki kin San nafi karfinki..... Ibtisam tace hakane, kaman yanda kafi karfina kuma Kai baka sona, just divorce me, plz ka sakeni AI...... Tas ya k'ara sakar mata wani Marin da sauri tasa hannuna a baki Domin ta wajan bakinta ya mareta harya fashe..... Najeeb kam gaba d'aya idonshi ya rufe da ba'kin kishi, domin yasan shiba Sonta yake ba, and yana da kishi dole yayi kishin duk wani abu da yake mallakinshi ne Ibtisam kallonshi tayi cikin kuka tace na ro'keka da girman Allah ka bud'emin kofa in fita in koma skul right now Najeeb wani irin kallo ya watsa mata tare da fad'in skul? Ai kin gama domin naga acan bakya komai sai iskanci da kula maza, tunda ke baki San darajan aurenki ba..... Hannunta ta cire daka wajan bakinta daya fasa mata.... Da sauri ya rukota tare da kokarin taba wajan, kanta tayi k'asa dashi alaman ya kyaleta karya taba ta Najeeb hannunshi ya d'aura akai alaman baiso har yaji mata ciwo ba.. Jin tana kuka lokaci d'aya kuma yaji ya fara sauka, tunda yaga ya fasa mata baki, yace You See? Kinga abunda kika saka na miki..... Shuru yayi yana kallonta lokaci d'aya ya lumshe ido tare da budesu ya janyota jikinshi tana k'okarin ta kwaci jikinta daka nashi amma ya matseta Sosai tare da fad'in stay calm, let me feel you.. Wannan kalman daya fad'a gaba d'aya yasa ta tsaya cak, let me feel you.... Ibtisam gabanta fad'i yake domin tana tsoran ya aikata mata abunda ya mata rannan, sai dai kuma ta gefe d'aya tana son kamshin turaren jikinshi wanda take shak'a yanzu, wanda hakan yasa harta lumshe ido tana jin kamshin tare dajin kaman kamshin abinci ne taci Dan taji dad'i Najeeb jin ta nutsu har yana jiyo ajiyan zuciyarta yasa ya d'an janyota baya tare da fad'in je kiyi wanka kizo ki kwanta.. Zatai magana kenan suka ji nocking Najeeb nufa kofar yayi yaga driver ne wanda ya aika ya siyo Mata kilishi, da banana and apple, wanda sanda ya fita harda zai bishi suje tare saiya fasa ya dawo ciki Bayan NAJEEB ya amsa ya rufe kofar tare da kallonta yace Oya take Ibtisam duk yanda taso tayi zuciya ta kasa, da sauri ta nufeshi ta amsa, jikinta har rawa yake tana Alla Alla ta faraci ko hankalinta zai kwanta Koda ta amsa kilishin ta bud'e ta faraci a k'asa ta zauna tana ci Najeeb kallonta yake yana mamakin irin wannan Abun Nata, yanda take abu kaman bata taba cinshi ba, inta kama Abu D'auko apple din tayi zata ci.... Da sauri NAJEEB yace don't eat it Kallonshi tayi alaman akan me Kaman yasan abunda take nufi yace go and wash it, before you it, ke kazama ce za kici Abu ba tare dakin wanke ba Ibtisam cikin ranta tace kaine Kazami bani ba, ina ruwanka dani koya nayi AI ciki nane ba naka ba Amma haka ta tashi ta nufi toilet ta wanke, sannan ta fito ta faraci Aiko gatsa uku tayi ta ruga da gudu toilet ta Fara amai kaman zata fitar da hanjin Cikinta waje Najeeb kasa zama yayi wanda ya bita toilet din yana mata sannu duk ta bata kayan jikinta da amai din, sai zare ido take, gashi tasha kuka ga Mari jikinta nan da nan yayi zafi alaman zazzabi ga idonta daya soye ya canza Kala, alaman taji wuya Najeeb ganin kayanta ya baci yasa ya fita ya d'auko mata wani a cikin kayan daya siyo mata tare da bata yace ta canza wannan tasa wannan Ibtisam dake durkushe ta ri'ke abun brush kanta na k'asa wani amai din ya kuma zuwan mata irin yellow dinnan mai d'aci, gashi kaman ruwa Ibtisam Bayan ta gama ta tabe baki tare da kuskurewa da sauri Tana sauke nishi sama sama Kallon NAJEEB tayi tare da fad'in plz kaje zanyi wanka Najeeb yace are you sure zaki iya? Or should I help you?? Da sauri ta zare ido tare da fad'in no thank I will do it myself Ido ya lumshe tare dayin murmushi sannan ya fita Bayan ya bata rigan Ibtisam wanka tayi dole tasa rigan da NAJEEB ya bata Domin na jikinta ya baci da amai, gashi ya jike da ruwa da take daure fuskanta.. Kallon kanta tayi a madubin d'akin ganinta tayi wani iri gaba d'aya nononta sun wani manne a jikin rigan haka duka jikinta ya manne a jikin rigan gashi dai dai cinyarta rigan ya tsaya irin Mai siririn hannun nan ne Ta dad'e a toilet din tana tunanin ta fito ko Karta fito, jin ta gaji gashi tana bukatar tasha ruwa yasa ta daure ta fito tare da nufa wajan fridge Shiko najeeb tunda ta fito idonshi ke kanta, musamman kan kirjinta yanda rigan da tasa ya manne mata jiki, har yana ganin kan nononta dake a tsaye kyam Wani irin miyau ya hadiye tare da lumshe ido, lokaci d'aya kuma ya bud'e idon tare da kawar dakai gefe yana fad'in mai nake tunani haka? No way I can't do it Ibtisam kam Ruwa ta d'auka tare da kafe bakin ta, akan goran ta Fara sha kwut kwut saida tasha wajan fiye da rabi sannan ta cire goran a bakinta tare da rufewa ta nufi kujeran d'akin ta zauna a takure Najeeb ganin haka yasa yayi dan murmushi alaman tana bashi mamaki Sosai Yace hey come hare Ibtisam tace Ina jinka Yace I said come hare Ibtisam Banza dashi tayi alaman bazata zoba Ganin haka yasa najeeb tashi ya nufeta tare da janyota yayi gadon da ita, kwantar da ita yayi akan gadon tare da fad'in sleep quietly Ibtisam Mai yakon ta kwanta saita tashi zaune wanda NAJEEB ya kashe wutan d'akin Zama tayi akan gadon d'akin tana fad'in wai mai yasa zamu kwana waje d'aya plz and Mai yasa zan kwana dakai??? Najeeb yace oh I have tell you ki fito direct ki fad'amin akan wani dalili zamu kwana tare ban tabaki ba? Right?.. Ibtisam da sauri ta girgiza kai alaman a'a, shi kam NAJEEB ba ganinta yake ba, domin ya kashe wutan d'akin Jin tayi shuru yasa ya janyota jikinshi tare da fad'in let me help you and give you what you want, dan naga a matse kike Sosai Kinga handsome guy like me kin kasa sukuni Ibtisam na k'okarin magana yakai bakinshi cikin Nata, ya fara kissing d'inta tun tana k'okarin kwatan kanta har tayi surrender sai dai bata miyar mishi da martani domin gaba d'aya hankalinta da gabanta a tashe yake dan tsoro harta hawaye ta kasa saboda tsoran karya mata abunda ya mata rannan Najeeb tsotsan bakinta yake yana kamo harshenta yana tsotsa kaman yana shan lollipop tare da had'awa da lebanta na sama dana k'asa yana tsotsa.... Yayi wajan 10mnt yana haka Kafin ya cire bakinshi yakai hannunshi inda yake ta burin son tabawa wato nononta, yana tabawa ya wani lumshe ido tare da sauke wani irin ajiyar zuciya alaman ya samu nishad'i Wani irin yanayi ya shiga mara misaltuwa da yakai hannunshi kan nononta, shafa mata su yake yana murza mata kan nipple d'inta, tare da murzashi Lokaci d'aya ya k'ara janyota jikinshi a wannan karan tayi k'okarin ta kwaci kanta Amma ta kasa a hankali yasa bakinshi cikin kunnenta tare da fad'in stay calm am try to help you Ibtisam jin haka yasa ta Fara k'okarin tashi amma ina ta kasa domin baiyi mata ri'kon wasa ba, harshenshi yasa cikin kunnenta yana tsotsan mata kunne tare da kamo kunnen yana sha tare da tsotsa. Tunda ya fara Mata haka gaba d'aya ibtisam taji jikinta yayi weak gashi ta gaji tunda taita musur musur danta kwaci kanta amma ta kasa duk jikinta sai taji ta gaji Sosai Lokaci d'aya najeeb ya saka bakinshi akan kumatun ta shima ya fara tsotsa tare da sakinta ya cire mata riga duk da tayi kokarin ta hanashi amma ta kasa dole saida Ya cire mata rigan Bakinshi ya saka kan nononta ya fara tsotsa yana saki, tare da kad'a harshen shi akan nonon Nata, yana buga mata harshen yana wasa da kan nonon ibtisam duk da bata son abunda yake mata amma gaba d'aya k'asanta ya ji'ke sharkaf da ruwa Najeeb cire bakinsa yayi akan nononta inda ya saka harshenshi akan cibiyarta yana tsotsa Ibtisam yana saka bakinshi akan cibiyarta ta saki wani irin nishi tare da matse kafarta tai k'okarin ta tureshi amma gaba d'aya kaman batayi Najeeb tsotsan cigiyar ibtisam yake yana k'ara tura harshen shi ciki yana tsotsa ... Gaba d'aya ibtisam tayi weak, jikinta duk ya mutu tsoro da fargaba sun cika ta, tare da tunanin mai najeeb yake shirin yi mata ne.... Jin hannunshi akan hq d'inta yana fingering d'inta yasa ta lumshe ido wanda sai a sannan hawaye ya fara zubar mata a fuska.... Shi kam NAJEEB ko a jikinsa domin yayi niyan tunda ya fara sai yakai karshe, domin tunda ya cire wani abu dake kanshi yazo zai taimaka mata dole sai yakai cikin hq d'inta zai tsaya Hannunshi yake turawa cikin hq d'inta yana turawa yana zarowa yana turawa yana zarowa kaman yana saka banana yana cirewa Lokaci d'aya dakai hannunshi wajan kullutun ta, wato pin Wanda yake dan sama kad'an wanda Idan aka taba ma mace wajan Toh lallai an tabo wajan dad'inta da yawa maza basu San wajan ba, haka suma matan, akwai matan da suke fad'i su basa realising basu San ma anayi ba kwata kwata, yar uwa in bakya realising ai bazaki ji dad'in sex ba, realising ai shine dad'in Bayan anyi shafe shafe tsotse tsotse da sauran su, Idan zakiyi realising..... Ana realising in ana fingering din mace,: yanda mace zatai realising in ana fingering d'inta shine idan aka saka hannu a can ciki a danyi wasa da cikin kaman ana fucking d'inta daka nan sai a zo wajen Dan tsaka wato pin Wanda yake saman wajan da fitsari yake fita, sai a dinga mata wasa da hannu ta wajan, mace za taji wani irin dad'i tun daka tsakiyar kanta har tafin kafarta Haka za'ayi ta goga Mata wajan tare dasha mata nono ana tsotsa ana goga Mata koda mutum baya son sex din in aka taba mishi pin dinnan yanzu zai Fara nishi, idan ana shafa wajan ana tsotsan nono yanzu lokaci d'aya wani abu zai taso tun daka k'asan kafar mace Wanda bazan iya misalta irin dad'in abun ba,zai taso tun daga kafarta har tsakiyar hq d'inta da kwanyar kanta zata ji wani irin dad'i kaman bata cikin duniya domin wannan dan tsakan shima ya taso alaman ya k'ara fitowa lokaci d'aya zata ji dad'in ya tawo alaman tayi realising kenan ta fingering zata ji kuma bata son a taba mata wajan dan tayi realising..... Bari inbar bayanin haka nan gaba wani zai zo shima.... Ibtisam wani irin mike k'afa take kaman tana shure shure, ganin dai kaman bazai cire mata hannunshi daka hq d'inta ba yasa tayi k'okarin juyawa da karfi ta kifa tare dayin ruf da ciki Najeeb juyo da ita yayi tare da kamo hannunta yasa a banana d'inshi Ibtisam da sauri ta cire hannunta domin taji tsoro Sosai data taba wannan Abun, musamman da taji jijiyar dake banana din tana harbawa alaman tana bugawa da karfi Hannunshi ya kuma sakawa cikin hq d'inta yana turawa tare da mamakin irin ruwan dake fita a gabanta wanda bai taba tunanin akwai Mai irin Ruwa haka ba, domin da yawa matan da yake hulda dasu suna amfani da KY jelly ne, amma ita ji uban ruwan da yake fita..... Lokaci d'aya ya fara tura hannun yana cirewa da karfi kaman yana fucking d'inta da banana, ganin tana matse kafarta yasa ya d'aga mata kafa d'aya sama tare daci gaba da abunda yake mata, gaba d'aya cikinta murd'a mata yake domin yatsar Tana shigarta Sosai Lokaci d'aya kaman yasan abunda take ji ya cire yatsar NAJEEB baiko tsaya cire kaya ba Illa banana d'inshi daya ciro yana k'okarin sa mata a hq cikin murya na rawa tace plz Kar kay..... Najeeb kam bai masan tanayi ba, domin is too late dan ya riga ya saka sneak din tashi Mai watsa farin Ruwa cikin hq d'inta duk da dakyar ya saka banana din ta shiga ciki, domin tana da irin hq dinnan mai saurin matsewa nan gaba kad'an zanyi bayani akai in lokaci ya bani dama. Najeeb gaba d'aya tunda ya saka banana d'inshi cikin hq d'inta yaji wani irin Abu yaji yana mishi yawo a tsakiyar Kai.. Gaba d'aya ya rasa gane a wace duniyar yake, surutai yai tayi barkatai wanda shi bai masan yanayi ba, duk yanda yaso yayi fucking d'inta yanda yaso ta'ki Bari domin sai Jan jikinta take tana son ta Zame ta gudu, ita ibtisam ba komai bane yake damunta sai ciwon ciki domin fingering d'inta da yayi yasa cikinta ke mata ciwo Sosai, najeeb ganin taki bari yayi yanda yaso yasa kawai ya ri'ke mata hannu tare daci gaba da zulma mata banana cikin hq Tana kwance yake fucking d'inta har saida yyai realising sperm ya fito kaman an watso fit fit fit fit sannan ya kwanta a jikinta na wajan minti uku banana d'inshi dai tana cikin hq d'inta sannan ya cire banana din duk yayi zufa..... Ita kam ibtisam hawaye ne ke zuba a idonta, tare da k'ara tsanan NAJEEB domin ta tabbata ya gama da ita, ya cuceta babu abunda zatai mishi ta rama irin cutan da yayi mata har abada, babban abunda yafi mata k'una tare da ba'kin ciki da ban haushi shine NAJEEB ne ya fara saninta a matsayin d'iya mace, wanda tafi tsana duk duniya kuka mai dan sauti ta saki Shi kam NAJEEB tunda yayi realising gaba d'aya ya shiga rud'ani da mamaki, sai dai abu d'aya daya kawar mishi da tunanin yanda farkon shigarshi ya jita a matse dakyar ya shiga, tunda ya shiga kuma bai kara sanin ina kanshi yake ba, lallai bai taba tsammanin ibtisam haka take ba, yarinyar daya raina yau itace har yake sex da ita tare da manta inda kanshi yake, ido ya lumshe tare da fad'in duk da bana sonta haka zanyi manage babu yanda zanyi..... Jin sautin kukanta yasa shi barin tunanin daya Fara Najeeb yace plz keep quiet karki manta abunda kike so nayi miki so banga Abun damuwa da kuka ba, ke kika bukata kuma na biya miki bukata niya kamata inyi kuka da Nayi sex dake idiot Ibtisam wani irin ba'kin ciki taji, sai taji kaman ta hadiye zuciya ta mutu dan takaici, ga cikinta na ciwo ita badan Tana son kamshin turaren jikinsa ba da wlh saita tashi tabar wajan, sai dai kamshin turaren jikinsa yasa dole taci gaba da kwanciya akan gadon Tana hawaye Hannunta tasa a ciki Tana lumshe ido tare da sakin nishi sama sama Najeeb jin kaman tana nishi yasa ya janyota kusa dashi tare da fad'in do you need more?? Da sauri ta Fara k'okarin janye jikinta daka nashi tare da k'okarin tureshi, amma ta kasa A hankali cikin kuka tace ka sakeni in tashi cikina namin ciwo Kunna standing lamp tare da tashi ya zagayo ta inda tasa kanta, zama yayi ya kura mata ido yana ganin yanda take cije baki, lokaci d'aya yace Mata sannu Bari muje hspt Kaita girgiza alaman a'a D'agota yayi tare da fad'in tashi muje, a duba ki, ba dole kiyi ciwon ciki ba, irin cin abinci ko wani iri, I think akwai worm a cikin ki Kallonshi tayi tana zaune hannunshi nakan kafad'anta tace plz ka barni, I need hot tea but plz Kar asa wani abu, only madara and Nescafe Najeeb kallonta yayi tare da fad'in wannan wani irin cin abinci ne haka? Ibtisam kuka tasa tana fad'in ni ka maidani skul Dan Allah, ka Mai dani skul yunwa nakeji Najeeb shuru yayi yana kallonta tare da mamakin irin wannan mahaukacin cin da takeyi, wanda ya huce hankali, gashi kuma daka taci minti kad'an tace yunwa, dole akwai worm a cikinta, ni in Nayi irin cin da tayi yau ai saina kwanta a asibti, oh shi sai yanzu ya tuna ma babu abunda yaci Kallonta yayi tare da fad'in let go somewhere and eat Ibtisam tace bazan iya fita ba, kalli kayan daka Kawo min, bani da kaya and ciki na yana min ciwo, ga kaina yunwa nake ji Najeeb kallon kayan daya kawo mata yayi shi sai yanzu ya lura da irin abunda ya kwaso mata, mamaki abun ya bashi, lallai bazata iya fita da kayan ba, inma zata iya bazai yarda ba Tace plz ka maidani skul dare fah Kaga yana yi Najeeb yace Idan kika k'aramin maganan skul saina miki abunda zakiyi regretting I promise Ibtisam jin haka yasa ta kwanta tana hawaye ba tare da tace komai ba, lallai ya raina Mata wayau amma zanyi maganinshi Wlh Tsaki NAJEEB yaja tare da tashi ya nufi toilet yayi wanka, Jim kad'an ya fito yasa kaya tare da feshe jikinshi da turaren da take so, har d'ago da hanci take tana wani bud'eshi danta ji kamshin turaren Najeeb kam yana gamawa ya fita tare da rufe kofar Ibtisam jin ya fita yasa ta tashi ta d'auko turaren ta fesa a jikinta amma gaba d'aya sai taji Baya mata kamshin, tsaki taja tare da fad'in may be dashi ya tafi, wayarta dake silent ta d'auka inda taga misscall din Zarah Kiran Zarah tayi amma bata d'auka ba,domin dare yayi yanzu wajan 11 ne tace nasan tayi bacci Dan haka itama ta kwanta wanda a dai dai lokacin cikinta yayi wani irin mugun murdawa Wanda yake lafawa ya tashi, da sauri tasa hannu ta matse cikin Tana hawaye wanda ta tabbata period ne musamman da taji kaman Abu yana zuban mata a hq....... Read and leave it, dnt share to anyone*IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Ibtisam tashi tayi dakyar ta mi'ke tayi toilet domin ta wanke jikinta tsaki tayi mara sauti domin tunawa da tayi toh Ina zata samu pad, koda ta shiga toilet din abun mamaki ba jini ta gani ba, Ruwa ne fari Mai yauki yake zubar mata shine yake bi Mata k'afa, zama tayi akan toilet tana tunani toh mai yasa cikinta yake ciwo kuma ba period bane?? Tsaki taja tare da fad'in Aiko dan irin abunda wancan mugun yayi mata dole cikinta yayi ciwo Wani hawaye Mai zafi ne ya zubo mata a ido tunawa da tayi yanzu NAJEEB shine yayi dis virgin d'inta ba kabir ba, hawaye take Sosai tare da k'ara tsanar NAJEEB, lokaci d'aya ta tashi tayi wankan tsarki ta fito tasa kaya yanzu cikin Nata ya d'an lafa mata, dama ya murd'a ya lafa haka yakeyi Rigan daya cire mata shita maida tunda bacci zatayi, kallon gadon d'akin tayi wanda duk zanin gadon ya fita kaman sunyi dambe akai, tsaki taja ta Fara gyara gadon, ga yunwa Tana ji, gashi kuma tana son taji kamshin turarenshi tsaki tai taja tare da fad'in Wlh yunwa nake ji, ni ya kawo min tea insha Haka ibtisam taita zama tana tsaki, domin wani irin mugun yunwa takeji gashi ga kanta dake mata ciwo, wanda tasan tana cin abinci shikenan zai warke Tashi tayi ta nufi fridge d'auko 5alive tayi ta bud'e tare da kafa kanta Tana sha, tana cikin sha ta cire bakinta tare da nufa toilet ta Fara amai tana cikin amai din NAJEEB ya shigo d'akin Kai tsaye toilet din ya nufa tare da kamota yana buga mata baya, idonta duk ya firfito waje, alaman wahala Kuka ta sakar mishi tana fad'in dan Allah ka maidani skul, wlh banda lafiya kuma ni a nan bana samun abincin da nake so inci in koshi Najeeb kallon ta ya tsaya yayi tare da fad'in come out muje kisha tea din Ibtisam binshi tayi ta zauna akan gadon d'akin, tare da d'aura hannunta akan fuskanta tana nishi sama sama, idonshi na kanta gaba d'aya ya rasa wannan wani irin Abu ke damunta haka.... Nocking din da akayi yasa ya nufi kofa tare da anso heater da yasa a Kawo da kayan tea din Shida kanshi yasa ruwan zafi tare da fad'in tashi ki had'a.... Da sauri ta mi'ke kaman dama jira take, d'aukan cup din tayi ta zuba madara Sosai tare da Nescafe sannan tasa suger, ruwan Bayan ya tafasa ta had'a tea din ta farasha Tana kashe ido alaman tana jin dadinshi Najeeb dai wayarshi yake dannawa,lokaci d'aya ya tashi yahau kan gadon d'akin tare da kwanciya Kamshin turaren shi ya bugi Hancinta, ido ta lumshe tare da ajiye cup din tea din, Tana d'aga hanci dan taji kamshin dakyau Tana cikin haka NAJEEB ya waigo tayi sauri ta juya Baki ya tabe tare da fad'in off the lights Ibtisam kashe wutar tayi tare da kwanciya ta juya baya domin tasan dole a nan zata kwana, cikin ranta babu komai sai haushin NAJEEB tare da tsananshi domin ya bata mata rayuwa da kuma tsari gaba d'aya, Dan budurcin da take ta tattali takai gidan kabir gashi ya rushe mata shi, ido ta lumshe cikin jin zafin abunda yayi mata Bata dad'e ba bacci yayi gaba da ita Shi kam NAJEEB gaba d'aya ya kasa bacci ba komai yake tunani ba sai yanda zaiyi maganin matsalan ibtisam shidai yasan bawai Sonta yake ba, amma yana da kishi tunda an d'aura mai ita AI dole yayi hakuri, dan haka bazai iya barinta ta zauna a skull ba Tana hulda dako wani namiji, ganinta yayi sanda take zaune da Salees suna ta dariya dan tsaki yayi tare da fad'in Anya tana tuna tana da aure kuwa??? Hmmm dole inyi maganinta, only 1 tin zan mata wanda duniya zata San itafa matar aure ce, inma tana boyewa ne, abunda zan mata shine Ciki, I will make sure in Mata ciki kafin inbar k'asar nan, dole in k'ara kwanaki just to pregnant her, murmushin mugunta yayi duk da shima bawai yana bukatar haiyuwa bane amma Just kawai Dan yayi hurting ibtisam dole yaso haiyuwa yanzu And zai barta tayi karatu but Indai ta samu ciki aiya gama da ita, a cewar shi Wannan tunanin da yayi yasa yayi bacci cikin nishad'i Ibtisam kam ba ita ta farka ba, sai wajan asuba kaman kullum tunda ta saba tashi, Kai tsaye tashi tayi ta shiga toilet tare dayin alwala har zata Fara sallah ta fasa tare da nufan NAJEEB ta Fara Tashin shi. Najeeb dan bud'e ido yayi tare da fad'in what? Tace sallah Tsaki yayi tare da fad'in naji just leave me karki k'ara tashi na idan ina bacci Ibtisam cikin ranta tace Allah ya shirya, nidai na fita hakkinka Sallah ta farayi Bayan ta idar ta tashi ta nufi fridge tare dashan ruwa sannan ta koma ta kwanta, tana kallon NAJEEB daya juya mata baya wani irin tsanarshi taji tana k'ara karuwa cikin ranta, tare da fad'in an kira sallah amma shi ko a jikinsa Hmmm Allah dai ya kyauta ya shirya shi, andai yi Asara Wlh shaidan ya gama dakai, nidai an cuceni da aka had'ani da wannan mashayin mara ibada, toh miye maraban Arne da musulmi?? A hankali ta furta sallah, kenan NAJEEB shiba musulmi bane tunda baya sallah, wayyo na shiga uku na lalace Wlh an batamin rayuwa nidai Wannan wace irin kazamar rayuwa yakeyi haka,? Babu sallah babu salati, sannan saiya kira kanshi musulmi??? Anya NAJEEB kodai yayi ridda NE? Domin dai musulmin kwarai bazai sha giya ba, musulmin kwarai bazaiji ana kiran sallah ba ya kasa tashi yayi ba, kenan baccin yafi mishi amsa kiran Allah? Innalillahi'wa inna ilaihirajiun.. Lokaci d'aya ta Fara bubbuga Shi tana fad'in ka tashi kayi sallah, ka tashi kayi sallah an kira sallah fah Najeeb tashi yayi tare da tureta yana fad'in I thought I warn you karki k'ara tashi na idan ina bacci?? Ibtisam tace ka fad'a amma idan akan sallah ne saina tasheka, NAJEEB sallah fah... Yace enough ina ruwanki dani,? Am warning you karki k'ara shiga rayuwata Ibtisam tace shikenan naji but set me free Wani irin kallo ya watsa mata tare da tashi ya shiga toilet, yayi alwala ya fito yayi sallah Bayan ya idar ya tashi ya dawo yazo ya kwanta akan gadon ba tare daya kalleta ba Ibtisam tsaki taja Mai sauti saboda ba'kin ciki..... Najeeb lokaci d'aya ya janyota tare da matseta, duk yanda taso ta kwaci kanta ta kasa domin gaba d'aya bai mata ri'kon wasa ba. Ibtisam tace ka sakeni, bana so.. Najeeb Banza da ita yayi ba tare da yayi magana ba Itama jin yayi Banza da ita tasan bazai saketa ba, dan haka tayi shuru tare da nutsuwa Tana sauraran kamshin turaren jikinsa Bata dad'e ba bacci ya d'auketa Najeeb ganin tayi bacci yasa ya kura mata ido tare da kallon fuskanta, yakan rasa mai yasa Idan ya kura ma fuskanta ido sai yaji gaba d'aya jikinshi na mishi wani irin motsi, idonta dake rufe ya kura ma ido yana kallo, lokaci d'aya idonshi ya sauka wajan bakinta murmushi ya saki wanda bai San yayi ba, domin ganin bakin Nata k'arami sai rashin kunya Gaba d'aya najeeb ya kasa bacci sai k'are ma jikinta kallo yake yana mamakin irin surar jikinta wanda bai taba expecting ba, danshi gaba d'aya ya raina ibtisam bai taba tunanin tana da nono da duwawu haka ba, danshi bai taba tunanin ko kirgan dangi ta Fara ba, koda yake ba kallonta nake ba lokaci d'aya NAJEEB ya kwantar da ita akan gadon tare da cireta daka jikinshi, tashi yayi yasa wasu kayan sannan ya fita *KANO* Granny ce zaune tana fad'in ni yanzu wlh gaba d'aya hankali na ba'a kwance yake ba wlh Ummi tace Dame kuma mama? Ko bakya jin dad'i ne?? Granny tace inda bana jin dad'i Aida kin ganni a kwance ina lullube, amma kin ganni a zaune kina wani fad'in ko banda lafiya ne Ummi murmushi tayi domin Granny ita babu Mai iya mata sai jikokin ta Granny tace ni Wlh gaba d'aya tunanin ibtisam nake, Kun tashi kun turata makaranta irin haka Idan yarinya ta samu k'aruwa sai taje tasha wani magani bata san ciki gareta ba Ummi tace toh mama Ai bata da komai Granny tsuke baki tayi tare da fad'in tunda Kinje kin ganta ba? Ummi shuru tayi tana sauraran Granny, domin ta lura yau da fitina ta tashi, dan haka take wani zubin saita tashi taita fad'a akan an tura yarinya karatu kaza da kaza Granny ta Katse ummi da fad'in ni yaushe zasu dawo gida nema?? Ummi tace sun Kusa Fara jarabawa ai, suna gamawa sai hutu Granny shuru tayi lokaci d'aya kuma tace kiramun ibtisam din Ummi kiran ibtisam tai tayi bata d'aga ba, dan haka tace hala tana aji ko tana bacci Gefen kabir tunda ya daina d'aukan wayar ibtisam, kullum yana cikin damuwa, ganin garin Kano ya mishi zafi yasa ya tattara shida hafsat suka koma Abuja da zama kawai Gidan daya gina a Kano yace bazai saka hafsat a ciki ba, domin bada sunanta yayi ginin ba, ran iyayenshi ya baci akan yana hauka ne da zaice haka? Shidai KABIR ya kafe harda wannan dalilin yasa ya d'auketa suka koma Abuja Abban ibtisam ya kira kabir akan yana son magana dashi, kabir yaje ya amsa kiran Abba inda Abba ya bu'kaci ya fad'i abunda ya kashe a akwatin daya had'ama ibtisam domin a bashi kud'in Kabir yace yabar mata akwatin halak malak, sannan ya k'ara duk da ban auri ibtisam ba, ni nasan haka Allah ya nufa, komai na bata ya zama Nata, ibtisam tafi karfin wannan akwatin a wajena Abba ganin haka yasa yace a'a bari toh a bashi kayan, dama akwai wanda tayi amfani dasu sai yasa muka yanke duka mu biya Kabir yace Abba Idan aka bani wannan kayan an nuna min ni bare ne bad'an gida ba, wlh Abba in inada abunda yafi wannan zanba MA ibtisam domin tafi karfinshi Abba yayi mishi godiya tare dasa mishi albarka Bayan KABIR ya fita gaba d'aya Abba tausayin yaron ne ya kamashi ganin yanda ya rame Sosai, kaman bashi ba, Allah sarki rayuwa kenan, kana naka Allah na nashi, duk Wanda ya maka wannan Sharrin da makircin Allah zai saka maka ko Waye, insha Allah Kabir gaba d'aya ya kasa amsar hafsat a matsayin mata, domin shi gaba d'aya baya son koda jin magananta, danshi so d'aya yaba ma ibtisam, domin indai ibtisam na Raye baya tunanin zaiso wata mace bayanta, Kai koma Bayan ranta wanda baya fatan ta rigashi barin duniyar yafi son shiya rigata barin duniyar Kabir gaba d'aya ya canza Abu kad'an fad'a, sannan bai cika son magana ba yanzu, shida kanshi yakan ji tausayin hafsat domin tana mishi duk wani abu daya dace mace tama miji, sai dai shi gaba d'aya ya kasa biya Mata hakkinta dake kanshi, Wanda shida kanshi yasan yana cutarta toh amma ya zaiyi? Gaba d'aya zuciyarshi da idonshi bata kaunar kallon wata mace Inba ibtisam ba, lallai so mugun ciwo ne lallai so masiba ne, bai taba tunani a rayuwa zai shiga irin wannan matsanancin halin ba akan so, ibtisam Tana da waje Mai girma cikin zuciyarshi da rayuwarshi, amma yaya iya dole ya amshi kaddara data fad'a mishi.... Yana zaune shi d'aya Bayan ya dawo daka office, direct d'akinshi ya shiga ya zauna Hafsat ce ta shigo cikin d'akin ta sameshi idon shi, na kallon k'asa Kiran sunanshi tayi da my barrister D'agowa yayi tare da kallonta, lokaci d'aya kuma ya kuma yin k'asa da kanshi. Dan murmushi tayi tare da fad'in kazo kaci abinci, naga tun d'azu baka fito ba Kabir yace no am OK bana jin yunwa Hafsat shuru tayi tana kallonshi Kafin ta kuma cewa, dan Allah ina son ka cire komai ka manta da komai duk da nasan is not easy but Ina son ka sani am your wife, inada hakki a kanka, koda bakai min komai ba ina bukatar fira dakai, ina bukatar dariyanka Ina bukatar yin abubuwa dakai alot, you are my husband plz kabir ka tausaya min kaji tausayi na, Nasan baka sona amma ina son ka amsheni a matsayin kaddara, bazance dole saika soni ba, but plz ka dinga nuna min caring plz am begging you..... Sai kuma tasa kuka mai ban tausayi Kabir shuru yayi amma jikinshi yayi sanyi which yasan abunda hafsat ta fad'a gaskiya ne, tabbas Tana da hakki a kansa, in ba haka ba, yasan Allah bazai barshi ba, Allah zai kamashi, domin ya tauye mata hakki Kabir d'ago dakai yayi tare da fad'in hafsat kibar wannan kukan, insha Allah daka yau I will change Kamota yayi tare da d'agota tsaye yace let go and eat Hafsat ba k'aramin dad'i taji ba, Sosai, tun daka wannan ranan KABIR ya canza ya fara sakar ma hafsat, yana biya mata duk wata bukata, kuma yaji dad'in daya sameta a budurwa domin saida jini ya fito ranan daya sadu da ita, duk da bako wace mace ce ke jini ba. Kabir ya sakar ma hafsat Sosai yana bata kulawa, sai dai fah ya kasa sata cikin zuciyarshi domin ibtisam ce kad'ai a cikinta Itama da kanta hafsat din tasan haka, and tana matukar kishin ibtisam Sosai, domin tace saboda ita ne yasa mijinta har yanzu baya nuna mata tsan tsar so, sai dai yayi mata fake love Hafsat tana kishin ibtisam Sosai har take mata fatan dama tabar duniyar kowa ya huta, a cewarta inta bar duniya ai dole ya cireta cikin ranshi *ZARIA* ibtisam bacci take Sosai sai wajan 10 ta farka tare dayin mi'ka, ta bud'e idonta, lokaci d'aya kuma ta tashi da sauri tare da kallon d'akin taga najeeb baya nan, a hankali ta furta where is he?? Tashi tayi ta sauka akan gadon d'akin tare da nufa kofa ta jita a rufe, tsaki taja tare da kallon kofar toilet tace ko yana ciki ne?? Komawa tayi ta zauna, jin kanta na Mata ciwo yasa ta tashi danta had'a tea, tasha Tana cikin zuba madara aka bud'e kofar, da sauri ta kalli kofar taga najeeb ne ya shigo cikin d'akin, cikin ranta tace A Shema baya nan, ajiye spoon din tayi ta nufi toilet da sauri ido ya bita dashi Koda ta shiga toilet brush tayi tare da wanke fuskanta sannan ta fito ta ganshi yana tube kayan jikinsa, kallo d'aya tayi mai ta kauda ido, gaba d'aya tunda ya shigo kamshin turarenshi ya gauraye d'akin, ta rasa ina yake boye turaran, dan tsaki tayi mara sauti, tare da had'a tea d'inta zama tayi akan kujeran d'akin ta Fara sha Tana kashe ido alaman tana jin dad'in tea din Kallonta najeeb yayi tare da tabe baki yace mai zaki ci?? Kaman jira take yayi mata magana tace waina da miya Asa Man shanu a ciki Najeeb kallonta yayi lokaci d'aya kuma yaja tsaki tare da fad'in a Ina za'a samo miki? Kin San a hotel basa yin waina, so just change it Ibtisam tace ana sai dawa a wani waje, idan aka duba za'a samu Najeeb yace I said no, baza kici ba, just tell me mai zaki ci??.. Ibtisam tayi rau rau da ido tare da fad'in na koshi bana cin komai Najeeb kafad'a ya d'aga alaman I don't carry, cikin kine ba nawa ba Ibtisam ji tayi kaman ta buga mishi cup din dake hannunta tayi saboda takaici da haushi Bayan ta gama shan tea din ta tashi ta shiga toilet ta dauraye cup din tare da fitowa ta ajiye, sannan ta koma tayi wanka Koda ta fito da kayan jikinta ta fito domin ta manta bata d'auki Wanda zata canza ba Najeeb ganin ta fito yasan wanda tayi domin yanda jikinta ya ji'ke da kayan da tasa, ganin ta dauki ledan kayan yasa yayi tsaki tare da fad'in idiot Toilet ta koma tana duba wacce zata saka mai dan dama dama, gaba d'aya kayan sai a hankali, tsaki tai taja a toilet din tana fad'in nifa Wlh na gaji, miye na kawo ni nan ya ajiye ni ba tare da son raina ba, gashi inada lecture yau, tsaki ta kuma ja yanzu kowa yake son ya saka wannan kayan ya fita ohon mishi Wata riga tasa wanda ta Kalli kanta a madubi, gaba d'aya rigan ana ganin komai nata, da sauri ta cire tare da fad'in Allah ya kyauta insa wannan in fita dashi Wata ta d'auka itama dai duk sam makai,amma ita wannan Tana da Dan kauri sai dai samanta wajan nonon da tasa ana ganin tsakiyar nononta domin rigan akwai tsaga a wajan sai kuma ya kamata daka wajan cikinta zuwa duwawunta, rigan ta tsaya Mata dai dai giwa Ta dad'e a toilet din kafun ta fito daka ciki Tana tafiya a hankali Shikam NAJEEB kallo d'aya yayi mata ya kauda kai, domin baya son ya dinga bada kanshi ta raina shi, danshi bazai d'auki rainin taba Ibtisam ganin baya kallonta yasa ta saki tare dajin dad'in hakan Kiran waya yayi tare da fad'in shigo da kayan da muka siyo, yana fad'in haka ya kashe wayar, idonshi yakai kan ibtisam dake zaune ta juya mishi baya, gaba d'aya shape din duwawunta ya bayyana cikin rigan, wani irin miyau ya hadiye lokaci d'aya kuma yaji yana bukatar ya taba Nocking akayi wanda yasa ibtisam ta waigo ta kalleshi, ido suka had'a Wanda ita yake kallo dama, da sauri ta tashi ta waigo domin taga mai yake kallo irin haka.. Wai gawan da tayi yasa nononta dake bud'e suka sauka akan idonshi, da yake dan duniya ne saiya basar tare da fad'in mai zaki ci? Ibtisam tace na koshi nace Yace OK tare da tashi danya bud'e kofar yana fad'in karki cemin kina jin yunwa anjima Ibtisam Hararanshi tayi ta baya, cikin ranta tace kaji dashi nidai kawai Malam ka Mai dani skul Najeeb bud'e kofar yayi ya amshi ledoji yazo ya ajiye sannan ya rufe kofar Kallon ibtisam yayi tare da fad'in ga kaya nan, wanda zaki iya fita dasu Ibtisam kallon ledan daya nuna mata tayi tare da tashi ta nufi ledan ta bud'e Jallabiya ne guda biyar different colour and design gaba d'aya size d'inta ne, domin tana saka size 60 tayi mamaki daya kawo mata dai dai size d'inta Kallonshi tayi wanda taga wayarshi yake dannawa, tace inada lecture 4 I have to go now Najeeb kallonta yayi tare da k'ura mata ido, lokaci d'aya yace bazaki ba, skul din na hanaki zuwa daka yau Ibtisam tace akan wani dalili? Nika bud'emin kofa in tafi Najeeb yace saboda am your husband Ibtisam tace husband indeed, sai Kuma ta saki dariya tare da fad'in am not your wife an d'aura maka ni by mistake, so just divorce me p.... Ganin ya taso yasa tayi shuru domin tsoran Karya taba ta, matsowa yayi gab da ita tare da janyota ya rukota da hannunshi huda d'aya, "matseta yayi yana fad'in repeat what you are saying right now Ibtisam ganin idonshi na kanta yasa tayi saurin rufe ido.. Najeeb fuskanta ya kura ma ido wanda yake jin wani iri a jikinsa, ya rasa mai yasa in yana kallon fuskanta yake shiga cikin wani yanayi, lokaci d'aya ya fara K'asa da kanshi tare da k'ara d'agota yasa bakinshi cikin Nata ya fara kissing d'inta Ibtisam kokarin tureshi take amma ta kasa Saida yayi kissing d'inta wajan 3mnt kafin ya saketa tare da d'agota ya k'ara matseta a jikinsa yana fad'in, ki daina bata ma kanki lokaci, me and you will live together forever, babu saki, daraja d'aya kika ci niba namiji bane Mai son tara mata da yawa da saina k'ara aure but may be nan gaba in naga wacce nake so in k'ara aure..... Ibtisam tureshi tayi amma ko gezau baiyi ba. Yace kina bama kanki wahala Ibtisam hawaye ke zuba a idonta tace NAJEEB bazan taba zama dakai ba har abada, domin bana Sonka ban..... Sakinta yayi tare da sha'ko mata wuya yace same with me, keda kanki kin San bana sonki, nafi karfinki har abada, niba type d'inki bane but what should I do? An cuceni an bani ke, tunda na yarda zanyi hakuri dake kema you must dole ki zauna dani Ibtisam da NAJEEB ya shaketa hawaye ke zuban Mata shar shar tace Najeeb zaka iya Yimin Komai Amma Ina son ka sani, bana bukatar zama dakai, ka tausaya min ka sakeni Dan Allah ni nasan bama son juna ku..... Sakinta yayi tare da marinta k'asa ta fad'i tana kuka Shiko najeeb gaba d'aya idonshi ne ya kad'a yayi ja alamun ranshi a bace yake Yace I don't care Either you love me or not, is none of my business infact to hell with your love, the only tin I want you to knw is dat dole ki zauna dani, either you like it or not...... Dan shuru yayi kafin yaci gaba da fad'in and this should be the last and first time in your life da zaki k'ara confronting d'ina kice bakya sona, if that tin happen again..... Shuru yayi tare da lumshe ido, lokaci d'aya kuma ya bud'e yace only God knows what Will happen ita dai ibtisam bata komai sai kuka, lokaci d'aya ya daka mata tsawa tare da fad'in keep quiet, nonsense Batai shuru ba taci gaba da kukan Lokaci d'aya yaji zuciyarshi na karaya domin kwata kwata ji yayi baya son jin kukanta, gashi taki yin shuru dan haka fita yayi daka d'akin Ibtisam ganin ya fita yasa ta k'ara fashewa da wani sabon kukan ga kanta na Mata ciwo, wanda tasan yunwa ne, ga cikinta dake son ya fara Mata ciwo Tashi tayi dakyar taje ta had'a tea, sha ta farayi da gudu ta tashi tayi toilet ta Fara kwarara amai kaman hanjin cikinta zai fita, zama tayi a akan bath Tana sauke ajiyan zuciya ga idonta daya firfito saboda wahala Gaba d'aya bakinta taji yana mata d'aci, abinci taji Tana son ci, kuma dambu taji Tana kwadayi da zobo Lokaci d'aya tasa kuka, tunawa da tayi NAJEEB ya fita gashi ya kulleta, kuka take Sosai ganin kanta yana k'ara Mata ciwo yasa ta tashi ta dauraye fuskanta tare da fitowa ta kwanta akan gadon d'akin, lokaci d'aya zazzabi ya rufeta Tana ta rawan sanyi, duk da ta lulluba da blanket Shikam Najeen koda ya fita, zama yayi a reception tare da d'aura hannunsa akansa gaba d'aya ya rasa maike damunshi, tunda ibtisam ta shigo rayuwarshi Tana k'okarin ta canza mishi lissafi da tunani.. Gaba d'aya tasa yana abunda bayayi, Tana k'okarin kawo mishi damuwa cikin rayuwarshi, shi bai San miye tunani ba ko damuwa amma gashi yanzu ibtisam tasa ya fara wanda kwata kwata bayayi, kanshi yaji yana mishi ciwo, ciwon kai din Sosai dole tashi yayi ya koma ciki domin ya bukatar ya kwanta harya kusa zuwa kofar d'akin ya tuna da ya barta tana kuka sanda zai fita, tsaki yayi ya juya tare da kiran driver akan yazo su fita Dan baya son jin kukan nata ko kad'an Ibtisam kam, bacci ta samu ya d'auketa Najeeb bai dawo ba sai wajan 3 shima tunawa da yayi ya rufeta yasa ya dawo cikin sauri Bayan yayi mata siyayan abunda zata iya ci Koda ya dawo ya ganta a kwance alaman tana bacci, sai yaji ta bashi tausayi a karo na farko, tare da fad'in yasan baccin wahala ne Nufan gadon yayi Bayan ya ajiye Mata ledojin, zama yayi a kusa da ita tare da kallon fuskanta ya kura mata ido sai yaga kaman tana kyarma.. Taba jikinta yayi da sauri yaji zafi Sosai, yace fever, a hankali ya kira sunanta da ibtisam Tace uhm, sai a sannan ya gane ba bacci take ba, Yace baki da lafiya ne?? Bata bashi amsa ba Ganin haka yasa ya d'agota tare da kamota yana son sauketa akan gadon, yace muje hspt a dubaki Ibtisam tace plz ka barni I need only paracetamol, and food Jin haka sai yaji ya k'ara jin tausayinta Sosai, ya tabbata tana jin yunwa Sosai Yace OK ga waina nan na samo miki, zauna kici Bari inje in d'auko miki paracetamol a cikin mota Zaunar da ita yayi tare da kawo mata ledar da aka saka take away, din waina din a ciki ya bud'e mata ledan kamshin wainar da taji yasa ta k'osa ta faraci ga kuma kamshin turaren najeeb din wanda take mutuwar so ibtisam tun kafun yace taci ta faraci kaman mayya ci take Sosai, Najeeb daya k'ura mata ido sai yaji ta bashi tausayi Sosai, lokaci d'aya ya nufi fridge ya d'auko mata Ruwa tare da fita danya d'auko mata paracetamol din tasha Koda ya dawo gani yayi harta cinye kuma wainar Nada yawa, Abun mamaki ya bashi, nufanta yayi tare da bud'e mata maganin gudu biyu ya bata tasha, zata kwanta ya hanata tare da fad'in no tsaya kiyi kaman 10mnt saiki kwanta ba'a shan magani a kwanta Ibtisam zama tayi lokaci d'aya kuma ta tashi, da ido ya bita ganin ta shiga toilet yasa ya kauda idonshi daka kanta, kwashe kayan da taci abinci tayi tare da sakawa a wata Leda ya fitar dashi waje Koda NAJEEB ya dawo d'akin yaga Tana sallah, da alama sallah azahar take, tana cikin yi aka kira la'asar shima ji yayi yana son yaje masallaci yayi sallah a jam'i Toilet din ya fad'a yayi alwala tare da fita Bayan ya rufe kofar Ibtisam Bayan ta idar kwanciya tayi a wajan, yanzu taji dan dama dama zazzabin Ya fara sauka, ba k'aramin dad'i taji ba da taci wainar daya kawo mata ba, taji dad'in wainar Sosai. Najeeb ne ya shigo d'akin, ganinta a k'asa yasa shi fad'in lafiya? D'ago dakai tayi ta kalleshi Wanda suka had'a ido su duka, itace ta Fara kawar da idonta gefe tare da sauke wani irin ajiyan zuciya Najeeb ido ya lumshe tare da fad'in ya zaki kwanta a k'asa? Keda kanki kike janyo ma kanki ciwo, kina fever and you sleep on d floor Ibtisam bata kulashi ba sannan bata tashi ba Ganin haka yasa ya dauketa cak yayi gado da ita Shima kwanciya yayi a bayanta, tare da janyota ya rungumota da hannunshi Ido ya lumshe yana wani irin sauke ajiyan zuciya, gaba d'aya ya rasa maike damunshi.... Ita kam ibtisam batai kokarin matsawa ba, domin tana shakar kamshin turarenshi Wanda take cewa ya boye ne, tunda duk ta fesa turaren nashi amma bata ji kamshin ba, sai dai a jikinsa take ji, kuma daka ya shigo d'akin take ji ko inya matso kusa da ita Gashi wani abun takaicin duk yanda taso ta mishi Abu, saita kasa indai taji kamshin turaren nashi ita da kanta tana mamakin irin sauyin ta, amma tabi bama kanta macijin ciki ke damunta shine yake sata take irin wannan mugun cin, wanda ya wuce misali Lokaci d'aya ta kira sunan Najeeb Yace plz allow me to slp Tace magana zanyi and you must listen to me Najeeb tashi yayi ya zauna tare da fad'in mai yasa bazaki banni in huta ba, and kinsha magani Kema plz slp Quickly and allow me to slp too ibtisam tace uhm nifa inada lecture 4 gashi time harya wuce Najeeb yace tunda Kema kin San time ya wuce so just keep quiet Ibtisam tace toh yanzu mai kake nufi dani? Ko a nan zanyi ta zama?.. Najeeb murmushi yayi tare da fad'in exactly that is what am thinking Ibtisam tace Hmmm, nidai Dan Allah ka barni in tafi Najeeb yace ashe kin iya ro'kan mutum Ibtisam tace uhm I can apologize Indai zaka barni, inma kana son I should go on my kneel and apologize I can do it, indai zaka barni in tafi I will do what ever you ask Kallonta yayi tare da fad'in saboda kije ki dinga hulda da maza right???? Da sauri ta kalleshi tare da nanata Kalman hulda da maza as how?? Najeeb tashi yayi tare da fad'in I tell you I will never allow you to go to that skul har sai naga kinyi ciki..... Ido ta zaro waje tare da fad'in ciki? Gabanta taji ya fad'i gaba d'aya hankalinta ya tashi ita sai yanzu tama tuna da sex din da yayi da ita zata iya samun ciki.... Innalillahi'wa inna ilaihirajiun kodai cikin ma gareni?? Ina yawan Kwadayi tare da cin abinci anyhow gashi 2month kenan banga period d'ina ba..... Dira tayi akan gadon tare da fad'in dan Allah NAJEEB Ina son inje hospital ayi min test Kallonta yake cikin mamaki, lokaci d'aya yace test??? Wani irin test?? Tace plz najeeb bani da lokacin bayani I need to see a doctor plz najeeb Ina son ganin dr dan Allah sai kuma tasa mishi kuka tare da nufanshi ta ri'ke mishi hannu Tana fad'in NAJEEB ka taimaka ka kaini hospital na shiga uku, Allah ba Ameen ba, wayyo Allah na.. Najeeb yace ibtisam maike damunki? Cikin damuwa yake mata maganan Tace najeeb ina cikin wani hali bazan iyayi maka bayani ba, idan abunda yake tunani ya tabbata Wlh bazan yarda domin kabir..... Wani irin tureta yayi daka jikinta tare da sha'ko mata wuya yace how dare you..... Shuru yayi na wani lokaci kafin yace how many times did I warn you not to call his name in front of me???. Tell me how many times did I warn you..... Lokaci d'aya kuma yayi shuru tare da fad'in wait you say you want to go and see doctor for a test and kince bazaki yarda ba Indai abunda kike tunani ya faru what did you mean? And you are calling dat stupid guy name Ibtisam shuru tayi tana kuka Najeeb jijjigata yayi tare da fad'in mai kika aikata keda shi????? Jin tayi shuru yasa ya sakar mata wani Mari cikin tsana tare da fad'in tell me...... Shuru yayi lokaci d'aya yana kallonta hannunshi yasa a kai tare da fad'in no wander but koma miye we should go and see doctor right now for a test....... Janyota yayi yana k'okarin bud'e kofa ya tsaya lokaci d'aya ya waigo ya kalleta, ganin kayan jikinta yasa ya sakar mata hannu tare da komawa ciki ya d'auko mata d'aya daka cikin jallabiyoyinta ya jefa mata a fuska alaman tasa Ibtisam jiki a sanyaye ta d'auki jallabiyan taja shiga toilet tasa tare da wanke fuskanta wanda ya kumbura musamman ta wajan daya mareta Koda ta fito ganinshi tayi yana kaiwa da komowa a d'akin, ganin ta fito yasa yaja hannunta sukai waje Kai tsaye Mota suka shiga inda driver yaja su, yace ma driver kaimu asibiti dake kusa and plz drive fast....... Read and leave it, dnt share to anyone*IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Ibtisam hawaye kawai takeyi, Ita ba komai bane yake damunta sai dai kar ace tana dauke da ciki, cikin kuma na NAJEEB, wani irin kuka mai sauti ta Saki Wanda bata san tanayi ba Najeeb wani irin kallon tsana ya mata tare da juyar da kanshi gefe, yana fatan kar Allah yasa abunda yake zargi ya tabbata Kallon driver yayi cikin zafin rai tare da fad'in I said you should drive fast, kana tafiya a hankali Driver k'ara ma motar gudu yayi na fitan hankali, gashi yana gudu amma shi ogan nashi baya ganin saurinshi Wanda shi driver din a tunanin shi ibtisam ce bata jin dad'i, shi yasa yake son suje asibitin da sauri musamman daya jita tana kuka Koda suka k'arasa wani asibiti private hospital ne wanda Kai tsaye Najeeb na fita ya fito tare da jan hannunta sukai ciki, kai tsaye reception suka nufa inda suka bud'e Kati a receptionist, Kai tsaye aka sadasu da Dr Koda suka shiga najeeb yace ma dr din yana son Ayi mata test.... ibtisam tayi sauri ta Katseshi tare da fad'in Dr plz kamun da sauri ina bukatar sanin Mai yake damuna cikin kuka take maganan Dr yace maike damunki? Najeeb yace Dr pregnancy test zaka mata right now, infact ma kawai ka mata scanning Dr yace OK tare da fad'in ibtisam ta tashi bayan ya kira nurse yace ta rakata wajan scan Bayan yayi rubutu a wata paper ya bata Najeeb na nan zaune ibtisam suka fita, jim kad'an sai gasu sun dawo, tashi NAJEEB yayi yana fad'in mai result ya nuna??? Nurse tace sai kun jira, bada dad'ewa za'a baku ba Dr Ya cabe da fad'in wannan ne first samun cikin madam right? Najeeb shuru yayi itama ibtisam shuru kawai tayi tare da fargaban Kar Allah yasa ciki gareta, domin idan shine lallai ta cutu, shikenan NAJEEB yayi Nasara akanta, shikenan karatu na, burina ya tafi kenan a Banza Bud'e kofar akayi aka shigo inda nurse dince cikin Fara'a ta mi'ka ma Dr result din.. Amsa Dr yayi inda ya fara dubawa, lokaci d'aya yace congratulations matarka Nada cikin sati tara..... Zumbur NAJEEB ya tashi tare da fad'in what 9week how many months kenan?? Dr yace wata biyu da sati d'aya, an Tana bukatar hutu, infact ma kar kayi sex da ita na sati b..... Najeeb yace ya isa plz dr Ibtisam kam sumar zaune tayi tana nanata Kalman cikin zuciyarta, congratulations matarka tana da cikin sati 9..... Lokaci d'aya ta saki ihu tare da fashewa da kuka tana fad'in Dr plz a zubar min da wannan cikin plz Wlh ban shirya haiyuwa ba yanzu.... Najeeb wani irin kallon tsana ya mata wanda idonshi ya kad'e yayi ja, gaba d'aya baya gane komai, wani irin abune ya tokare mishi a kirji Jan hannunta yayi ya figeta suka fita, direct Mota ya shigar da ita inda ya kalli driver yace muje hotel Koda suka k'arasa hotel din bama driver din key din d'akin yayi tare da fad'in Jeka kwaso komai nawa dake d'akin kazo mu wuce kano ibtisam da sauri ta kalleshi tare da fad'in ka barni in tafi wlh zubar da cikin nan zanyi domin Wlh bazan bari in ha...... Wani irin gigitaccen Mari ya sakar mata wanda saida yasa taga stars tare da fad'in you better keep quiet, wannan cikin da kika kwaso dole sai kin haifeshi, wlh koda zaki mutu sai kin haifeshi Ibtisam da tasha Mari ga ciwon kai na yunwa dake damunta, shiru tayi tana ganin jiri jiri Driver ne ya dawo tare da masu aikin hotel din da suka tayashi kwaso kaya ciki harda wayan ibtisam da suka bashi ya watsa mata wayar Hanya suka kama inda NAJEEB yama Dad d'inshi message akan su kamo hanyar kano urgent plz shida Mum, yana tura mishi message din ya kashe wayar gaba d'aya domin a halin da yake baya jin zai iya d'aukar wayar kowa yanzu Driver hanya ya Kama, inda yake ta sharara gudu, ibtisam bata komai sai kuka, ita burinta Wannan cikin ya zube shine burinta Sun isa kano inda suka tarar su Dad na nan cikin tashin hankali, domin tunda Dad yaga message din NAJEEB gabanshi ya fad'i Wanda hakan yasa suka biya jirgi wannan shine yasa suka rigasu zuwa gidan Dad cikin damuwa yace NAJEEB maiya f.... Ganin ibtisam na kuka fuska a kumbure Dad yace Mamana maiya sameki??.. Ibtisam batai magana ba sai kuka granny tace ke maiya faru ne haka?? Najeeb yace Dad ciki gareta and kuma ba nawa bane Gaba d'aya salati suka saki cikin tashin hankali Granny tace Kai Mai ya faru ne Wai?? Mum ta kalli Granny ta fad'a mata abunda yace Granny tace na uban Waye inba naka ba? Shege a Kai ma yarinya budurwa amma kace tana da ciki ba naka ba?? Najeeb wani irin kallo yake watsa ma Granny domin yana jinta sai dai ba komai yake ganewa ba, and bazai iya maida Mata ba Dad yace Toh NAJEEB inba naka bane na Waye?? Yace Dad na saurayinta KABIR Ibtisam da sauri ta kalli NAJEEB cikin mamaki tare da nanata Kalman daya fad'a Abba shuru yayi amma ranshi gaba d'aya a bace yake da ibtisam kenan irin abunda ta aikata kenan, duk irin tarbiyan daya bata shine ta bama kabir kanta Innalillahi'wa inna ilaihirajiun, lallai ibtisam ta cuceshi, yanzu abunda ta aikata kenan?? Dad yace mamana Kinji abunda mijinki ya fad'a cikin harshen turanci yake maganan domin kowa yaji, ciki Granny ce kawai bata ji. Ibtisam cikin kuka tace Wlh Dad nashi ne b..... Abba cikin zafin rai ya tashi yakai Mata Mari tare da fad'in k'arya za'a miki da kike fad'in cewa nashi ne? K'arya zai miki? Mutuniyar banza irin abun kunyar da zaki d'auko mun kenan?? Abba sarkewa yayi wanda ya fara tari da sauri ummi taje ta Kawo mishi Ruwa yasha yana sauke numfashi sama sama. Kowa dake d'akin sannu yake mishi, inda Dad yake fad'in mai yasa Zaka bugeta, komai fah a hankali ake tafiyar dashi Abba yace Wlh da akwai abunda yafi duka saina Mata, inda badan Kar in bata lahira na ba da wlh saina kasheta.. Granny tace wai miye kuke ta Yaren da bana ganewa?? Gashi naga harda duka, ku fad'amin maike faruwa inji Mum ta fad'ama Granny abunda ya faru Salati Granny ta saki tare da fad'in shi kabirun yayi mata ciki?? Sai kuma ta saki kuka Ibtisam dake kuka domin gaba d'aya ita Abun ya d'aure mata kai, ita bata da laifi kuma ciki na NAJEEB ne bana kabir ba, ita tsakaninta da NAJEEB shine kiss kawai shima sau d'aya..... Dad ne ya Katseta tare da fad'in mamana Kinji abunda mijinki yace??..... Ibtisam cikin kuka tace Wlh Dad cikinshi ne, wlh nashi ne bana kabir b.... Najeeb ya Katseta tare da fad'in keep quiet duk abunda zaki fad'a bazan amshi wannan cikin ba, domin bani nayi ba and Wlh bazanyi accepting ba, you must punish for it I..... Dad yace NAJEEB ka mana shuru banso in k'ara jin maganan ka, har sai na baka izini Najeeb yace Dad akan wani dalili zanyi shuru? Kana ji tana k'okarin had'ani da d'anta na shege Wanda bani Nayi ba, dad shekaran jiya kawai wani abu ya taba shiga tsakani na da ita tunda mukai aure.... Ibtisam cikin kuka tace Wlh ba sau d'aya bane, yafi..... Najeeb yace yaushe na taba kulaki?? Oh is all my fault nine naja ma kaina da har na yarda nayi wani abu dake, dole Kimin sharri inda Nasan haka kike da ban had'a jikina da wannan k'azamin jikin naki ba, crap....... Dad yace kai NAJEEB kana da hankali kuwa?? A gaban mu kake irin wannan maganan??? Najeeb yace Toh dad in Banyi ba, kana ji tana k'okarin turamin d'anta na shege da tayi, wlh Dad duk inda zamu je I will not accept this Bastard unborn child din Abba wani irin tukukin ba'kin ciki ya tsaya mishi a wuya, domin komai najeeb ya fad'a ibtisam taja, lallai koshi bazai yarda da dan wani ba a gidansa Ummi kam hawaye take tare da takaicin abunda y'arta ta jawo musu Dad ya kalli ibtisam yace ibtisam ki fad'amin ya akai kika aikata hakan? Mai yasa kika aikata hakan??.. Ibtisam tace Allah shine shaida na wlh ban taba aikata zina ba tunda nake, Nayi kokari na kame kaina daka fad'awa dattin zina, Dad Wlh na kame kaina har zuwa gidan miji..... Najeeb yace wani mijin?? Ina fatan badai niba Dad yace NAJEEB Idan ka k'ara magana wlh saina saba maka Shuru yayi yana tsaki k'asa k'asa alaman nifa bazanyi shuru a cuceni ba Dad ya kalli ibtisam tare da fad'in ina ji ibtisam Tace Dad lokacin da kuka kaini America Bayan kun tafi NAJEEB yayi min wannan Abun...... Kuka yaci karfinta Sosai alaman tana jin nauyin abunda zata fad'a Dad yace ibtisam muna sauraranki Ibtisam kuka take Sosai, ta kasa magana. Abba yace bazaki magana ba? Saina ballaki Najeeb yace tana tunanin k'aryan da zata had'a ne Dad yace ibtisam ki fad'a mana abunda ya faru Ibtisam taci gaba da fad'in Bayan kun tafi wata rana ina kitchen ya shigo mukai cacan baki inda na gudu d'aki tun daka ranan ban k'ara ganinshi ba, saida akai wajan kwana biyu sai gashi shida wata mace inda na bu'kaci ya ...... Kuka ta kuma saki, lokaci d'aya ta basu labarin abunda ya faru.... Gaba d'aya salati suka saki Najeeb Kam tashi tsaye yayi yana fad'in Karya take mishi baiyi sex da itaba ranan Abba tashi yayi tsaye cikin zafin rai tare da fad'in najeeb da gaske kana shan alcohol?? Najeeb shuru yayi ba tare daya bama Dad amsa ba, Dad ya daka mishi tsawa tare da fad'in ina maka magana dagaske ne kana shan alcohol Najeeb Kai ya girgiza tare da fad'in no Dad Nasan wine ta gani ta d'auka alcohol ne.. Ran Dad ya baci Sosai akan cewa da ibtisam tayi NAJEEB yana shan alcohol, kenan sharri tayi mishi Ibtisam tace wlh Dad dagaske ne y..... Dad yace ya isa ibtisam, akan wani dalili zaki ce mijinki nashan alcohol?? ibtisam kuka take Sosai tare da d'auko wayarta ta nuna musu hotan giyan Dad kallon NAJEEB yayi tare da fad'in wannan miye Toh?? Najeeb yace ni ban San inda ta samo shiba, Dad so take ta kulla min sharri akan in amshi dan daba nawa ba, and wlh Dad bazanyi accepting yaron ba koda kuwa Mai zai faru Dad yace nima bazanyi Supporting ka amshi Yaron da ba naka ba, dan haka dole mahaifin Yaron ne zai amshe shi.... Abba ranshi ya baci akan abunda Dad yake fad'a kenan ya nuna NAJEEB ne Mai gaskiya ibtisam kuma Mai Karya, inbai manta ba sanda ta dawo daka America AI yaga ciwo a goshinta har ummi take fad'a mishi granny tace tayi mishi gardama ne yasa yayi mata da karfi, sannan yanzu bayanin da ibtisam ta bada ya k'ara tunawa da Abun... Granny ce ta Katse Ma Abba tunani tare da fad'in wai mai yake faruwa ne,?? Dad ne ya mata bayani tare da fad'in mama sai kusa ta, ta fad'i uban Yaron wanda yayi mata cikin?? Abba yace bai kamata ka kama maganan gefe d'aya ba, ya kamata Ayi bincike Kafin a yanke hukunci Dad yace babu wani bincike domin na yarda da abunda najeeb ya fad'a duba da sharri da ita ibtisam take k'okarin yi mishi, akan yana shan giya, yau inda ibtisam ba y'arka bace dasai Nayi karanta akan tayi mishi kazafi akan yana shan giya.... Granny tace kumin shuru cikin kuka tare da fad'in akan yaranku kuke son ku bata zumuncin ku, Bayan duka baku zurfafa bincike ba wlh ko kaffara bazanyi ba wannan cikin NAJEEB ne, domin na yarda da ibtisam Dad yace mama Nima na yarda da NAJEEB bai taba min k'arya ba tunda nake dashi.... Mum tace taya zaka fad'i haka, karka manta duka namu nesu NAJEEB da Ibtisam din S.... Dad ya dakatar da mum tare da fad'in enough, ya isa haka, idan ke baki yarda da d'anki ba Toni na yarda dashi dan haka dole ibtisam ta fad'i Wanda yayi mata ciki Abba wani irin hawaye ne ya zubar mishi a ido cikin kunci da ba'kin cikin abunda Dan uwanshi yake fad'a Wanda bai taba expecting ba, amma babu komai laifin y'arshi ce domin shima bawai ya gama yarda da maganan ibtisam din bane Najeeb kallon ibtisam yayi tare da fad'in zan fad'ama duniya abunda kika aikata I will make sure you regret abunda kika min cheater, lallai saina hukunta ki yanda bakya zato Ibtisam tace babu abunda zakamin domin duk inda zamu ciki naka ne, kuma kaine ubansa Najeeb yace OK zansa kiji kunya, sannan zansa kowa ya yarda ke mazinaciya ce domin kin aikata zina kin shigo gidana da cikin wani We will move to America tomorrow for DNA test Ibtisam tace babu inda zan bika domin bana kaunar koda da minti biyu ne In k'ara ganin fuskanka.. Najeeb dariya yayi tare da fad'in same with me, domin even me bazan zauna da mace fasi'ka ba, "AI dole kice ba zaki bini ba Domin gudun abun kunya ba Ibtisam murmushin takaici tayi tare da fad'in OK zanje but Ina son ni dakai muyi yarjejeni akan Idan muka je akai gwaji Indai cikin ya tabbata naka ne zan zubar dashi..... Najeeb yace ki zubar mana who care?? Nidai Nasan ba nawa bane and bazai taba zama nawa dinba har abada Ibtisam ta kalli iyayenta dake kallonsu ko wanne ranshi a jagule tace Abba ka yarda dani wlh cikin nan nashi ne wlh Abba Nayi k'okarin ri'ke mutunci na n..... Abba yace ya isa haka, koma dai mai nene idan akaje akayi gwajin komai zai bayyana.... Najeeb kallon abba yayi tare da fad'in duka su bashi password d'insu domin tare zasu tafi duka ciki harda Granny Abba yace a'a basai yaje ba, sannan ummi itama ba zata ba, kawai su suje Najeeb yace OK tare da kallon Dad yace Dad na tafi hotel sai goben Dad yace muje tare Muma hotel zamu tafi Fita sukayi Bayan sunyi musu sallama Koda suka isa hotel NAJEEB gaba d'aya kasa bacci yayi tare da kosawa subar k'asar domin suga karshen wannan Abun, ya tabbata cikin ba nashi bane. . Lokaci d'aya kuma yayi shuru yana nazari tare da tunanin abunda ibtisam din tace ranan da abun ya faru.... Lokaci d'aya ya girgiza Kai tare da fad'in no ba haka bane k'arya ta fad'a da Najwa nayi sex ranan gaba d'aya kawar da tunanin ma yayi tare da cire Abun a ranshi, sai dai wani abun mamaki ya kasa bacci sai juyi yake...... Ta gefen ibtisam kam tashi tayi ta shiga daki tana kuka, kiran zarah ne ya shigo cikin wayarta k'in d'auka tayi domin bazata iya magana ba. Itama wani abun takaicin kasa bacci tayi domin son kamshin turaren najeeb din taji tana sonyi, duk yanda tayi danta sama kanta tsanar son jin kamshin amma ta kasa, jin kanta na ciwo wanda ta tabbata yunwa ne yasa ta tashi dakyar Granny da itama ta kasa bacci sai juyi takeyi itama, itama Abun duk ya isheta Granny tace ina zaki??.. Ibtisam tace yunwa nakeji, zani kitchen Inci abinci Granny tace zoki zauna in dibo miki Kinji Ibtisam zama tayi akan gadon d'akin Granny tashi tayi ta fita Jim kad'an sai gata da abinci da Ruwa ta Kawo mata Ibtisam amsa tayi domin ganin dambu ne na cous cous, ci take Sosai kaman wacce bata taba ganin abinci ba. Granny kallonta take cikin tausayi domin ita in kowa bai yarda da ibtisam ba, ita ta yarda da ita domin tasan ko wacece ibtisam din, tasan halinta, zata iya cewa ko Ummi data haifi ibtisam bazata kaita sanin halin ibtisam din ba. Ta tabbata cikin na NAJEEB ne bana wani ba, in kowa zai karyata ita bazata karyata ba, koma dai miye y'ar nune zata nuna Idan aka haifi yaron koda ba'ayi gwaji ba Ibtisam ajiye plate tayi tare da gyasa alaman ta koshi, ganin kallon da Granny take mata yasa tace Granny Kema baki yarda dani bako?? Granny tace ko d'aya ibtisam ba haka bane, kawai Ina mamakin Abunne, ni nasan cikin NAJEEB ne, domin Nasan koke wacece, sai dai abunda yake bani mamaki da kika ce yana shan giya Wani hawaye Mai zafi ya fito Mata, tare da fad'in Granny Idan Nayi mishi sharri Riban Mai zanci??? Granny Wlh abunda na fad'a shine gaskiyan magana, amma koma dai miye za'ayi gwaji a gani Idan akayi DNA test za'a gane ko jinin Waye AI Granny tace taya za'a gane Bayan yaro bai fito duniya ba??? Ibtisam tace za'a gane, kawai jinina ake bukata, sai nashi su za suyi gwajin su gane jinin na Waye Granny tace ikon Allah kaga Abu iri iri dai a duniya Ta gefen Mum kuma koda suka k'arasa ta Fara fad'ama Dad abunda yayi bai dace ba, domin abunda yayi ya nuna yana Bayan NAJEEB ne, kuma hakan bai dace ba, domin Wlh ni nafi yarda da maganan ibtisam din Dad yace koma dai Mai zaki fad'a ni na yarda da NAJEEB, akan wani dalili zata kirashi da mashayin giya?? Wato ke baki ji komai ba akan an kira d'anki da mashayi ba koh??? Mum tace gaskiya kayi babban kuskure da ka yarda da NAJEEB, Bayan ko daka irin halin shi, ya kamata ka yarda cewa zai iya shan abunda yafi giya Indai akace yanayi, karka manta ko irin yanda najeeb yake...... Dakatar da Mum yayi tare da fad'in ya isa haka plz, I trust my son, so ban son wata magana plz koma dai miye gobe zamu tafi gaskiya zata fito and ina tunanin tunda basa son juna is better a raba auren Mum salati ta saka tare da fad'in Innalillahi'wa inna ilaihirajiun, Mai kake fad'a haka?? Kana nufin akan d'anka har zaka iya yarda kayi fad'a da dan uwanka?? Ko kasan wannan abunda kakeyi zai iya Kawo rashin fahimta kaida k'anin ka? Yanzu kai saboda yaran da kuka haifa saiku yarda su raba muku zumunci K.... Dad ya Katseta da fad'in sai me?? Akan mai yasa bazai rabu da ita ba, Bayan tana binshi da sharri akan wani dalili zai zauna da ita?? Mum shuru tayi, lokaci d'aya tace ina guje maka abunda zaisa kazo nan gaba kana dana sani Yace babu dana sanin da zanyi domin Nasan NAJEEB komai yayi zai fad'a Dan haka kibar wannan maganan ki barni in kwanta In huta Mum shuru tayi tana mamakin yanda mijin Nata yadau zafi, ita bata ga abun d'aukan zafi ba, ita a yanda take kallon NAJEEB komai akace zaiyi zata yarda, domin su da kansu suka lalata rayuwar d'ansu da kansu, yaro sun D'aukeshi sun kaishi waje karatu ba tare da mai kwaba mishi ba, ai dole suga ba dai dai ba Washe gari wajan karfe 9 tayi masu NAJEEB a gidansu ibtisam, koda suka zo ,Ummi ta Kawo musu abinci Mum ce kadai taci amma shi Dad yaci abinci Najeeb kam baici komai ba haka kawai yaji baya son cin abincin domin gaba d'aya baya cikin nutsuwa, Ummi kiran ibtisam tayi wacce ta fito cikin jallabiya tare da yafa k'aramin gyalen jallabiya din wanda yayi mata kyau Sosai Najeeb tunda ta fito ya kura mata ido Lokaci d'aya ya kauda kanshi tare da jan gajeran tsaki Ibtisam kam wani irin dad'i taji, domin tana shigowa kamshin turaren shi taji wanda ya sata nishad'i Gaida su Mum tayi cikin girmamawa Dad ya amsa babu yabo babu fallasa Mum tace ibtisam sannu ya jikin naki?? Ibtisam tace Alhmdlh Najeeb yace Dad mu kama hanya 10 jirgin zai tashi Gaba d'aya tashi sukayi, suka fita cikin masu tafiyan harda Granny yau zata Ameka Koda suka k'arasa airport suka shiga jirgi granny dai ba wannan bane farkon shigarta jirgi ba, kar kuji batai kauyanci ba Hhhhh Bayan kowa Ya gama shiga jirgi ya d'aga zuwa America koda suka sauka Kai tsaye mota suka shiga inda NAJEEB yace shifa bai yarda aje Gida ba sai an fara zuwa anyi DNA test din hakan ko akayi Suna tafiya a mota domin zuwa asibti Granny tace oh ikon Allah kalli yanda suke yawo kaman tsirara Kai dole mutun ya lalace idan yazo wannan k'asar Wlh, jiba wannan Abun kunyar har Ina fisabilillahi Mum dariya tayi tare da fad'in Granny aisu ba musulmai bane, sannan Idan bakai wannan shigar ba su gani suke baka Waye ba Granny dake zaune sanye da riga da hijab tace kenan ni sai su koreni daka k'asar kenan Mum tace a'a sai dai ka zaman musu abun Kallo Granny tace Allah shiryesu Mum ta amsa da Ameen Ita kam ibtisam bama jinsu take ba, ita burinta aje Ayi gwanin ta samu ta zubar da cikin kowa ya huta hankali kwance Koda suka k'arasa asibitin ba tare da bata lokaci ba akama Dr bayani akan abunda suke bukata, nan aka d'iba jinin ibtisam aka d'iba na NAJEEB tare da fad'in sai nan da kwana biyu result zai fito Nan sukayi gida Kai tsaye, suna isa Dad yayi kitchen domin Ruwa yake bukatar sha Mum kam ciki suka shiga inda ibtisam tace d'aki d'aya zasu zauna da Granny hakan ko akayi Gaba d'aya ibtisam bata fita koda falo ne, abinci sai dai Granny ta Kawo mata daki,balle yanzu da komai taci sai tayi amai bata ma cika ciba sai taji kanta na Mata mugun ciwo shine zata ci Dan dole shima tana gama ci sai amai gaba d'aya ta kosa result ya fito a cire mata cikin ta huta da wannan wahalan Najeeb kam gaba d'aya baya zama a gidan tunda suka zo, domin aiki yayi mishi yawa sosai Ibtisam tana d'aki zaune bata son jin komai sai kamshin turaren najeeb, ganin ba samu zatayi ba, yasa tasa kuka Sosai kaman ranta zai fita Dan takaici gashi gobe ne result zai fito, gashi gaba d'aya taga lokaci baya gudu ibtisam na nan zaune taji kamshin turaren NAJEEB, da sauri ta d'aga Kai suka had'a ido, wani irin murmushi da bata san ya fito ba ta saki tare da sauke wani irin ajiyan zuciya Najeeb wani irin kallo ya mata tare da fad'in gobe result zai fito you better tell them the truth tun kafin lokaci ya k'ure kiji kunya Ibtisam tashi tayi tare da kallonshi tace najeeb nasan bazanji kunya ba, domin Nasan ban aikata abunda kake tunani ba am sure kaine zakai dana Sani Wani irin shu'umin murmushi ya saki tare da fad'in we shall see tomorrow Wani irin kallo ya watsa mata tare dayin gaba Zai fita har yayi nisa ya kusa fita, da sauri ta kira sunanshi da fad'in najeeb plz wait Tsayawa yayi cak ba tare daya waigo ba Nufanshi tayi tare da zuwa gabanshi tana fad'in dan Allah kaban..... Sai kuma tayi shuru alaman tana jin nauyin fad'an abunda take son cewa Gira ya d'aga mata tare da fad'in zaki fad'amin Waye kwarton naki ne??? Ibtisam baki ta cije alaman taji zafin abunda ya fad'a amma saita basar tare da fad'in turaren ka nake son ka bani plz wanda kake sawa.... Ido ya kura mata yana kallonta lokaci d'aya kuma ya saki murmushi tare da d'aure fuska yace shi d'an iskan da yayi miki cikin nashi baiyi miki bane??? Ibtisam tace plz ka bani ban son dogon magana plz Najeeb wani kallo ya k'ara watsa mata tare da fad'in kije uban cikin naki ya baki shi saurayin naki Cikin bacin rai tace OK zanje ya bani amma ina son ka sakeni sai in koma waj...... D'aga hannunshi yayi zai mareta alaman bacin rai ga idonshi da yayi ja, lokaci d'aya ya sauke hannun tare da cije baki ya fita fuuuu. Bai dad'e da fita ba, sai gashi ya Kawo mata turare wajan Kala 8, tare da watsa mata akan gadon d'akin Har zai fita ibtisam tace babu shi a ciki wanda kake sawa shi nake so, dan Allah ka bani ka tausaya min ka bani sai kuma ta saki kuka...... Plz kuyi manage zazzabin mura ya kamani dakyar nayi wannan Read and leave it, dnt share to anyone*IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* NAJEEB waigowa yayi tare da kallonta, yanda take kuka, "duk Da yana jin haushinta Sosai yanda take kukan sai yaji ta dan bashi tausayi kad'an Tashi tayi tazo inda yake tare da fad'in Wanda kasa a jikinka shi nake so, wanda nake jin kamshin shi yanzu tana maganan ne cikin kuka Ido najeeb ya k'ara kura mata yana mamaki, lokaci d'aya kuma yayi murmushi tare da fad'in heey enough stop making and excuse da zaki dinga zuwa kusa da inda nake, kina wani kina son perfumes d'ina, gashi na baki sai me kuma? Mai kike so kuma??? Tell me what do you want?? Inma kina wannan Abunne danna tabaki you are mad,..... Yeah sai yanzu na fahimta kina manne min Dan inyi sex dake right wani irin dariya ya saki tare da fad'in that is your problem Nigerians girl, kuna da naci, nacin ku yayi yawa, ga jaraba daya muku yawa, small rat like you shine kike son Wai Kimin taku da dabara tare da k'arya Wai kina son turare ne, na baki turaren kinzo kince babu shi a ciki, saboda ba turaren kike bukata ba, ni kike bukata me, just come out and say it ni kike bukata, cije lips d'inshi yayi tare da d'an murmushin ba'kin ciki wanda zuciyarshi bata komai sai tafarfasa da zugi tare dajin takaicin abunda ta aikata, tazo mishi gida da cikin wani.... ibtisam ce ta Katse mishi tunani da fad'in najeeb ban taba tunanin inyi wani abu dakai ba a rayuwa ta, amma sai gashi ka cuceni kayi min abunda har in mutu bazan manta ba, kayi min irin abunda ko.... Sai kuma tasa kuka tare da fad'in ka cuceni..... NAJEEB yace or nine na cuceki?? You are mad infact you are stupid, let me tell you something, ko sanda Nayi sex dake Nayi regretting duk da shima kena taimaka domin naga kina bukata, and I try to help you cos naga kin Fara fita out of control..... Shuru yayi sannan yace "But.... Shima shurun ya kar'ayi yana kallonta sannan yace 'you cheat me kin Sa Nayi sex dake da dattin wani k'ato a cikin ki, you cheat me and I will never forgive you, I will make sure to make your life miserable, I will make you regret what you did to me... Ibtisam I hate you I so much hate you I never hate person in my life like the way I hate you, kinyi min babban laifi a rayuwa and kin fake da abunda nake aikatawa kina son Yimin sharri, kince nasha alcohol Nayi sex dake..... Shuru yayi tare da lumshe ido Lokaci d'aya kuma ya bud'e idon tare da fad'in why me? Why? Mai yasa kika zaba ki cutar dani? Mai yasa tun Farko baki fad'ama parent d'inki kinyi sex da wani ba, sai yasa kika shiga shock sanda akace saurayinki yana da HIV..... Shuru yayi tare da dafe Kai yace oh my god I have to do HIV test.... Kallon ibtisam yayi tare da fad'in duk da ance bai dashi I will go for HIV test domin ban yarda dashi ba, and Ina jira gobe yayi kowa yaga result at that time zanyi punishing d'inki zanyi miki abunda baki taba expecting ba, just wait and watch, Allah ya kaimu gobe..... Fita yayi Fuuuuu tare da barin gidan wanda su Mum suma basa nan sun fita harda Granny Ibtisam k'asa tayi tana kuka tare da Alla wadai da wannan auren da aka mata, lallai NAJEEB ba miji bane, lallai an cuceta Wlh, an d'aura mata mashayi Wanda bai San darajan Dan Adam ba, Wanda baya mutunta kowa, gashi yanzu yayi mata ciki yana fad'in ba nashi bane, wlh Idan har result ya fito dole in zubar da wannan cikin, ibtisam wani irin tsanar abunda ke cikin Nata takeji Domin tunawa da cewa jinin najeeb ne a cikinta, lallai zata iya aikata komai a yanda take jin kanta yanzu domin taga wannan cikin ya zube, dan bazata iya yarda ta had'a zuri'a da NAJEEB ba, kuka take sosai tare da tsanan kanta da tun Farko da akai Mata auren Mai yasa bata gudu ba NAJEEB kam Kai tsaye hospital ya nufa inda ya bu'kaci a mishi HIV test a dubashi ya gani wanda dama yanayi every 6month amma wannan karan lokacin daya kamata yayi bai kaiba, yazo a dubashi dan kawai yayi sex da ibtisam Wanda yake tunanin tana da HIV kabir ya saka mata, shi gaba d'aya bai yarda da kabir d'inba duk da ance mishi baida shi sharri aka mishi, domin najeeb a duniya in aka cire ibtisam babu wanda baya kaunar ya gani kaman KABIR din, wanda tun farkon ganinshi da ibtisam din yaji guy din gaba d'aya baiyi mishi ba, yaji ya tsani kabir, musamman da yake ganin yana zuwa wajan ibtisam Wanda yake ganin kaman ya bada maza, domin yana zuwa wajan karamar yarinya wacce bata kaiba.... Lokaci d'aya najeeb yayi tsaki tare da fad'in ai dole ya nace mata kullum sai yazo munafuki Ashe yasan abunda ya kunsa mata, Bari gobe yayi in tabbatar Wlh sai nasa an d'aureshi NAJEEB na nan zaune har aka bashi result d'inshi yaga negative alaman bai dashi, ido ya lumshe tare da barin hospital din, koda ya fita gidan ya koma direct inda ya tadda har yanzu su mum basu dawo ba, tsaki yaja tare da nufa d'akinshi ya shige tare da rufe kofar d'akin Kallo d'aya zaka masa ka gane yana cikin tashin hankali tare da kunan rai, domin gaba d'aya inda mutum zai ganshi daka jiya zuwa yau, zai gane yana cikin tashin hankali har wata y'ar rama yayi na kwana d'aya, gaba d'aya tunanin abunda ibtisam tayi shike mishi yawo a Kai, ji yake kaman ya hadiyi zuciya ya mutu dan ba'kin ciki, wai matar da aka d'aura mai itace tazo da ciki Kai Wlh an cuceni, ganin kanshi yana mishi ciwo saboda tunani yasa ya tashi ya d'auko kwalban alcohol d'inshi wanda ya boye a wardrobe d'inshi saboda Kar iyayenshi su gani, ya fara sha, najeeb gaba d'aya Wanda ya rage baida yawa domin ranshi a matukar bace yake, idonshi yayi ja gashi yanda yake shan alcohol din duk ya zubar mishi a jiki, tashi yayi yana ganin jiri tafiya ya farayi wanda baya cikin hayyacinshi balle yaga inda yake son dosa, bugewa yayi da wardrobe d'in d'akin Wanda hakan yasa ya fad'i ya fara bacci a nan Ibtisam kam gaba daya kanta taji yana mata ciwo tare da jiri, wanda tasan ba komai bane yake damunta sai yunwa, ga kuma tunani Wanda ta tabba inda za'a gwada jininta za'a fad'a mata cewa yahau Sosai, lallai yau lokaci baya mata sauri ita yanzu burinta gobe yayi kowa ya gane itace keda gaskiya tasa a zubar da cikin ta koma skul ita wannan shine burinta kawai Granny ce ta shigo d'akin ta ganta tana rusgan kuka, granny tace ibtisam, "lafiya kike wannan kukan kaman wanda akace wani naki ya rasu??.. Ibtisam rungume Granny tayi tana kuka tare da fad'in Granny Wlh wannan cikin ya isheni, ya takura min gaba d'aya yasa na kasa samun sakat, ga ciwon kai ga son kamshin turaren da bazan samu ba, Wlh Granny Ina cikin wani hali na gaji na gaji...... Kuka ta kuma fashewa dashi wi wi wi wi Granny shafa mata baya ta farayi alaman tana rarrashinta tayi hakuri, granny Tana jin tausayin ibtisam jin kukan nata take har cikin ranta, domin tana son ibtisam Sosai Granny tace ibtisam kiyi shuru Kinji fad'amin sunan turaren da kike so, zan saka a si..... Shuru Granny tayi tare da fad'in a'ah ga turare can na gani da yawa, babu wanda kike so a ciki?? Ibtisam tace Granny babu irin wanda nake so, ni wanda nake so baya ciki Granny tace toh ya sunan wanda kike so?? Tace Granny ni wanda n..... Sai kuma tayi shuru tana kuka Granny tace zoki zauna Kinji Zama sukayi sannan granny tace fad'amin inji Ibtisam tace ki barshi kawai Granny Granny tace Allah ya kyauta, yanzu dai gashi, Leda taba ibtisam tare da fad'in gashi nan na siyo miki Amsa ibtisam tayi tare da bud'e ledan Tana kallon abunda ke ciki, kayan fruit ne a ciki, ibtisam tace Granny mai yakon ki kai kitchen. Tashi ibtisam tayi tare da fad'in Bari inkai kitchen Granny itama Tashin tayi tace muje, Kai tsaye falon suka nufa inda suka ga Dad a falon, ibtisam gaida dad tayi Amsawa yayi cikin sakin fuska tare da fad'in ya jikin naki?? Tace da sauk'i Alhmdlh Kai tsaye kitchen ta nufa inda taga mum na aiki, ibtisam tayi ma mum sannu da aiki Mum ta amsa tare da fad'in Granny ta baki kayan fruit koh?.. Ibtisam tayi murmushi tare da fad'in eh ta bani gashi nan, ajiye kayan fruit din tayi tare da d'aukan carrot ta Fara kankare ma mum Mum tace a'ah Kinga barshi kije ki huta Ibtisam tace a'ah Mum zan iya Ganin yanda ta dage yasa Mum barinta domin ta tayata din duk da ba wani aiki bane, Sosai Mum sunayi Tana d'an jan ibtisam da fira, domin ta lura ibtisam din kaman tunani yayi mata yawa, tana son ta cire komai a ranta domin ta sake dan haka Mum tai ta janta da fira, Sosai Ibtisam tun bata sakewa harta dan saki jikinta da Mum, suna cikin aiki taji Tashin zuciya da gudu tayi waje tare da nufa d'akinta inda tayi toilet ta fara kwarara amai mai d'aci, gaba d'aya idonta ya firfito ga kwalla dake zubar mata a ido, Wanda yasa kanta taji ya k'ara mata wani uban ciwo Mum ce ta shigo cikin toilet din tana mata sannu tare da taimaka Mata ta wanke jikinta. Ibtisam ji tayi jijiyar kanta na Mata ciwo Sosai, kaman zai fito yanda yake buga Mata da karfi Koda suka fito daka toilet din zaunar da ita mum tayi akan kujeran d'akin tare da fadin kwanta ki huta, mai zan Kawo miki domin ki Washe bakinki dashi??? Ibtisam da sauri tace abinci amma ban son wanda aka saka curry ko cinnamon Mum tace toh Bari inje kitchen din in Kawo miki, amma saina dafa miki wani wanda ba curry din, bari in Fara baki fruit kisha Kafin in Kawo miki abincin Kinji?.. Ibtisam Kai ta d'aga mata alaman toh Fita Mum tayi saiga granny itama ta shigo Tana mata sannu Ibtisam amsawa take da yauwa, ibtisam tana kwance tana tunanin lallai duk Wanda bai girmama iyayenshi ba yayi Asara, jiba irin wahalan da take sha, kullum cikin ciwon kai Mai tsanani...... Mum ce ta Katseta data Kawo Mata fruit, tashi tayi ta amsa ta Fara sha kamar mayya yanda take sha kaman wani zai kwace mata yasa Mum murmushi tare da fad'in Bari inje in duba abinci ,fita Mum tayi ta barsu da granny Ibtisam ta kalli Granny tace wai Granny Mai yasa daka naji yunwa sai kaina ya fara ciwo Sosai, daka naci abinci saiya daina, anjima kad'an kuma sai Kai din ya fara ciwo Sosai inna kuma cin abinci saiya saina, wlh Granny na gaji da irin wannan cin da nakeyi, so nake in daina, koda yake daka gobe ma shikenan Granny tace shikenan me?? Ai shi dama ciki ko wanne yana zuwa da irin nashi yanayin, ke naki na ciwon kai ne, zai daina nan gaba k'adan, wata fah ita inta samu ciki kullum a kwance zaki ganta bata iya tabuka komai, wata kuma ta Dinga kwanciya a asibti kenan, wata kuma zaki ganta garau, sai dai ciwo jefi jefi da kwadayin masu ciki, ke Kinji dad'i ma kamshin turare kike so, wasu fah warin toilet suke zuwa su shak'a sannan suke samun nutsuwa K..... Ibtisam tace Allah ya kyauta, warin toilet? Tabdi jam, Aiko Wlh bazan iyaba kam Granny tace Kedai kar kice haka, domin dan dai ke naki ba irinshi bane, amma sanda zaki je ki shinshina zaki sani ne?? Aiba sani za kiyi ba kawai dai ayi sha'ani Ibtisam tace uhm, ni gobe Idan aka bada result zan rabu da wannan cikin in huta Granny tace saboda kina hauka koh?? Ibtisam tace shikenan granny kiyi shuru kawai amma nifa sai Nayi abunda Nayi niya Granny shuru tayi tana kallonta, tare da fad'in Allah dai ya kyauta Ibtisam ta amsa da Ameen tare da ajiye fruit din ta kwanta NAJEEB sai wajan magrib ya tashi inda ya tashi ya shiga toilet gaba d'aya komai dake ranshi yaji ya fita, duk wani damuwa yaji baya tare dashi yanzu, sai dai kanshi da yaji ya mishi nauyi Sosai Koda ya fito daka wanka, sallah yayi a gurguje eh a gurguje domin yanda yake sallah din zai nuna maka cewa kaman yana sauri ne, Hmmmm Allah dai ya kyauta, duk saurin mutum idan yana sallah nutsuwa akeso yayi domin yana tare damai badawa ne gaba d'aya wato Allah mahaliccin komai da kowa, Toh saurin Mai mutum zaiyi kuma, Bayan yana gaida Mai badawa da hanawa Koda ya idar fita yayi direct inda ya nufi falo yaga babu kowa a ciki dan haka waje yayi inda ya shiga motarshi ya figa, wani hotel ya nufa inda ya kira wata number tare da fad'in am in the hotel just come to room 106 tare da kashe wayar yana sakin gajeran tsaki Ba'a wani dad'e ba akai nocking Tashi yayi daka shi sai gajeran wando yaje ya bud'e kofa NAjwa ce ta shigo cikin d'akin tare dayin hugging d'inshi tana fad'in my guy I miss you so much Tureta yayi daka jikinshi tare da fad'in ina jinki, akan mai kike ta kirana haka?? Yana mata maganan ne cikin fad'a Najwa ganin haka yasa ta saki kuka tare da fad'in haba NAJEEB tun daka Dubai nazo just kawai to see you, amma kalla irin tarban da kamun, haba NAJEEB Tsaki yaja tare da fad'in did I invite you??. Shuru tayi tana kallonshi tana hawaye, lokaci d'aya tace no but NAJEEB I... Yace enough, kin riga kin bani amsa, so you can go.. Jin haka yasa ta tsugunna da sauri tare da kama kafarshi Tana bashi hakuri tana kuka tare da fad'in najeeb nasan kana fushi dani ne, saboda na'ki zuwa hspt akan in duba wannan yarinyar, plz am so sorry Nasan baka sona but ni Ina Sonka kishin ka ya hanani zuwa, and NAJEEB Nasan ba wani abu bane yasa ka damu just kawai because you sleep with her that is the reason da kake son inje in...... NAJEEB Ya Katseta tare da I sleep with her?? Are you mad how dare you say that Najwa tace eh najeeb you have sex with her, domin ranan da kayi da ita kasha alcohol, Nima nasha and naga sperm ga kuma kayanka a kitchen daka watsar nan ta Fara fad'a mishi irin abubuwan data gani wanda zai gamsar dashi akan yayi sex da ita, ita Najwa tana fad'a mishi ne domin ya yafe Mata sannan yasan cewa dan tayi kishin ibtisam ba laifi NAJEEB zama yayi a kan gadon d'akin tare da daura hannunshi akai yana tunani, lokaci d'aya ya d'ago ya Kalli Najwa tare da fad'in kina nufin ranan ba da ke Nayi sex ba Najwa cikin kuka tace eh bada ni kayi ba, da ita kayi sai kuma ta saki kuka dan yaji tausayinta..... NAJEEB ya daka mata tsawa tare da fad'in keep quiet and tell me everything Nan Najwa ta Fara fad'in najeeb Wlh da ita kayi bada niba, kaga dole inyi kishi. Najeeb da sauri ya Fara saka kayanshi tare da d'aukan key din motarshi Najwa ta rungumoshi Tana fad'in najeeb Ina zaka kuma Tureta yayi tare da fita yabar d'akin hotel din, inda ya nufi waje Kai tsaye motarshi ya shiga ya tada gudu yake yana tafiya Kai tsaye hospital din da yakai ibtisam ranan da abun ya faru yaje Koda yaje direct wajan Dr din ya nufa inda ya bu'kaci yasan maiya faru da ita sanda ya Kawo ta Dr yace bazai iya fad'a mishi ba, domin bai San miye halakan ta dashi ba. NAJEEB cije lips d'inshi yayi tare da fad'in she is my wife I need to know everything about her and plz Dr tell me ranan tafiya ne ya kamani urgent kasan aiki na dole in tafi.. Dr dakyar ya yarda ya fad'ama NAJEEB abunda ya faru da ita, tare da ce mishi anyi mata fyad'e ne, nan najeeb ya tashi tsaye cikin mamaki tare da fita yabar hospital din gaba d'aya tuk'i yake cikin tashin hankali kenan shine yama ibtisam ciki ranan da yasha alcohol yayi sex da ita and bai mata da wasa ba, kenan yaji Mata ciwo tunda har an gane anyi raping d'inta ne, kai ya dafe wanda ya taka burki da sauri ya tsayar da motar, kanshi ya d'aura akan motar yana fad'in that mean na zargeta akan abunda bata aikata ba? Kenan she is virgin nine nayi dis virgin d'inta ba tare da sanina ba, oh my god what should I do?? Wani iri yaji tare da tausaya ma ibtisam din yanda ya zargeta ba tare data aikata wani laifi ba kaman yanda yake zargi ba, lallai yayi babban kuskure...... Dan shuru yayi lokaci d'aya kuma yace banda laifi coz kowa ye as my position zaiyi zargi, domin Tana yawan kiran that stupid guy, komai na Mata is her fault, lokaci d'aya kuma ya tuna da gobe ne fa za'a amsa DNA test din da akayi, a hankali yace no I won't let that tin to happen jan motar yayi da gudu Kai tsaye gida ya shiga Ganinsu yayi su duka a falo amma banda ibtisam Nufan Dad d'inshi yayi Yana fad'in Dad Ina son magana plz is urgent let me go and call ibtisam, gaba yayi ba tare daya jira ansa daka mahaifin nashi ba Granny ta kalli mum tare da fad'in lafiyanshi kuwa?? Naga yana sauri kaman ance mishi wani nashi ya bata Mum tayi dariya tare da fad'in Bari muji Mai zai fad'a yace dai zaiyi magana damu Granny tsuke baki tayi tare da fad'in ja'iri komai zai fad'a oho Ibtisam na kwance a d'aki, aka budo kofar da sauri ta tashi domin kamshin turaren da taji tasan bana kowa bane saina NAJEEB Aikam tana Waigawa ta ganshi tsaye, shima ita din yake kallo Sunanta Ya kira da fad'in ina son magana dake a falo wajan su Mum Ibtisam bata bashi amsa ba, sannan bata kulashi ba Ganin haka yasa najeeb K'ara nufanta tare da zuwa gab da ita, yana fad'in am talking to you Ibtisam har wani lumshe ido take saboda kamshin turaren nashi Ganin ta'ki kulashi yasa ya kamo mata hannunta tare da janyota jikinshi yana fad'in am try to help you daka jin kunya, so muje falo muyi magana Ibtisam k'okarin jan jikinta tayi daka nashi amma ya k'ara matsota tare da fad'in don't try to move muje muyi magana a falo.. Ibtisam tace bana bukatar yin wata magana da kowa, bana son jin wata magana, sannan bana son wani taimakon ka, kawai kaje NAJEEB wani irin murmushi yayi tare da fad'in, you must listen to me, either you like it or not, look young girl stop all this nonsense and fallow me, in baso kike na barki da abun kunya ba Ibtisam wani irin kallo ta mishi tare da fad'in abun kunya?? Miye abun kunya?? Yace wannan cikin naki da kika shigo gidan auranki dashi.. Ibtisam murmushin takaici tayi tare da fad'in Wlh ko kad'an ba Abun kunya bane, ni nasan wannan cikin baida uba sai Kai gobe..... Najeeb ya Katseta tare da fad'in sai yasa nake son Nayi accepting cikin tunda kin li'ka min shi, ya zanyi? Dole in rufa miki asiri tunda na aureki, bazan so duniya suyi Alla wadai dake ba, ace matar aure taje da cikin wani gidan miji wannan Abun kunya ne in our society not even in our society in our religion is a big sin.... Ibtisam wani irin kallon tsana ta watsa mishi tare da fad'in, Abun kunya??? Who care?? I don't care cos Nasan ni Banyi Abun kunya ba, ni yanzu banda lokacin ol this maganan gobe kawai nake jira, domin ka tabbatar da abunda ka aikata cikin Maye and daka gobe wannan cikin tare da nuna cikinta, zan cireshi ka..... NAJEEB cikin bacin rai yace don't you ever try to tin of abortion Ibtisam tace wlh Wlh na rantse da Allah saina zubar da wannan cikin Koba a cikin wannan k'asar ba, Bari kaji koda zai jamin matsala I will do it sai Nayi abortion, domin bazan haifa ba, and kace ba naka bane so ina ruwanka??? NAJEEB yace ibtisam Wlh Idan kikai mistake cikin nan Ya zube..... Shuru yayi tare da lumshe ido sannan ya cije lips d'inshi, lokaci d'aya ya bud'e ido tare da fad'in I will show you how evil I am, akan wannan cikin zan iya miki abunda sai kinyi regretting zuwanki wannan duniyar. ibtisam tace do your worst, ciki babu wanda ya isa yasa in Haifa tunda bana bukatar hakan NAJEEB yace ni Ina bukatar hakan and dole ki haifa yazo wannan duniyar ko k'in k'i ko kinso, is better kima daina wannan shirmen, ni Ina son yaron Zan rik'eshi and Treat him or her like my own child Ibtisam dariya tayi tare da fad'in like your own child?? Funny to dama na Waye inba naka ba NAJEEB yace whatever inma kince nawa ne koba nawa bane nidai is non of my business, d only tin I know or I should say I Want you to knw shine dole ki haifa wannan cikin kuma mu Raine Shi me and you Ibtisam tsaki taja tare da zama akan gadon d'akin Da sauri ya d'agota tsaye tare daja mata baki yana fadin don't try it again I hate it Ibtisam jan jikinta tayi daka nashi tare da k'okarin zama da sauri ya rukota tare da tsayar da ita ya jata sukai falo inda su Mum suke zaune Yana ri'ke da ita, yayin da ita kuma take k'okarin jan jikinta daka nashi Mum tace najeeb ya kake janta haka? Karka manta ba ita d'aya bace Jin haka yasa ya saketa tare da fad'in mum na Kawo tane saboda taki yarda tazo muyi magana Ibtisam ita dai shuru tayi tana kallon k'asa tare da fatan Allah ya kaisu gobe zata ba NAJEEB mamaki Wlh, saita nuna mishi Iyakar shi Dad yace ibtisam ki zauna, tare da kallon NAJEEB yace kai kuma Mai zaka fad'a mana Granny dai tsaki tayi tare da fad'in yanzu saboda wannan dan banzan sai Ayi ta juye harshe?? Tashi tayi ta shiga cikin dak'i Tana fad'in aikin Banza, kunzo Kun Kawo yaro k'asar masu jajayen fata kunsa gaba d'aya yaransu yake ji, Baya jin namu munafukin Banza da hofi Ibtisam zama tayi akan kujera NAJEEB yace Dad nayi tunani tare da shawara and I make the decision akan wannan cikin na ibtisam, Nayi making decision akan zanyi accepting cikin tunda na aureta and bazan so duniya tasan Mai ake ciki ba..... Ibtisam ta Katse NAJEEB da fad'in najeeb stop talking ol dis lies and said the truth that your the father of my child.... Ajiyan zuciya ta sauke tare da fad'in koda yake no need, gobe gaskiya zai bayyana between I and you za'a gane Mai k'arya and don't forget the promise that we made Kafin muzo DNA test, idan ka manta ni ban manta ba and NAJEEB wlh wannan cikin Nasan naka ne and even you kasan naka ne so tunda kayi decline nashi tun Farko yanzu bazan yarda ka canza magana ba NAJEEB yace Dad kaji abunda take fad'a ba?? Ina son in taimaketa amma girman kai ya hana tamin godiya Dad yace NAJEEB ya isa haka, wannan cikin naka ne ko ba naka bane???? NAJEEB shuru yayi Dad yace am asking you naka ne koba naka bane?? NAJEEB yace dad ba nawa bane, but Ina son cikin and koda na mutu na yarda yaci gado na Mum dariya tayi tare da fad'in kai najeeb, karka mai damu yara, wlh wannan cikin Kane, domin nima Nasan kaine kayi shi, kitchen ta shiga tare da bud'e kitchen cabinet ta d'auko giyan data gani tun zuwansu a cikin fridge din ta cire ta boye Fito da giyar tayi tare da fad'in wannan na Waye??? Kace k'arya ibtisam take maka, so kaga wannan shine hotan giyan data nuna mana, na boye ta tun ranan dana ganta a fridge so nake dai anyi DNA test results ya fito sannan in fito da giyar Domin Dad din'ka ya gani shida yake cewa sharri aka maka Dad gaba d'aya zufa yake saboda mamakin d'ansa yana shan giya dagaske Najeeb yace mum what are you talking?? Wannan alcohol d'in is not mine ni bamma san tana fridge ba, ina tunanin na Moh ne, domin kwanaki yazo da wine yasa a fridge yayi sanyi Ina tunanin nashi ne Dad kallom Mum yayi tare da fad'in Toh Kinji, ba nashi bane, ni dan Allah kibar wannan maganan, nifa na yarda NAJEEB bazai sha giya ba Mum tace ga Abu kana gani a zahiri amma still ka yarda da k'aryan da yake naka??? Dad yace plz ya isa haka Najeeb yace Dad nidai just tell this girl Karta Fara gigin zubar min da wannan cikin coz Ina So Dad ya kalli ibtisam yace Toh mamana Kinji abunda mijinki yace, dan haka saiki gode Allah daya baki shi a matsayin miji , dan haka sai ku zauna lafiya Ibtisam tace Dad, plz ina son a jira komai zuwa gobe Idan naga result kowa ma ya gani...... Najeeb ya Katseta tare da fad'in no need of that, I have call the doctor akan a bar maganan result din, tunda Nayi accepting yaron no need of it Mum tace Wlh baka isa ba, dole mu amsa result, dan haka..... Dad yace Wai Mai yasa kike son dawo da Abu baya ne??? mum tace saboda ban yarda dashi ba, ban yarda da duk abunda yace ba Dad yace OK haka kika fad'a?? To ni na yarda dashi, and kuma result baza'a amsa ba, miye dama amfanin yin result din?? Badan a shaida bane?? Toh yanzu yace yana son cikin miye kuma Abun damuwa?? Mum zatai magana ganin ibtisam yasa tace ibtisam jeki d'aki Zanzo in sameki Ibtisam gaba tayi.. Mum ta kalli Dad tare da fad'in amma maganan gaskiya bakai adalci ba, akan wani dalili zaka dinga bin Bayan NAJEEB?? Bay.... Dad yace saboda ya fad'amin gaskiya, and naga is like kaman ke baki yarda dashi ba akan wani dalili zai Mata k'arya,? Wlh Inda nine NAJEEB da tuni na rabu da matar da tazo min da cikin wani gida na ba Mum tace toh kai da kake fadin haka AI duk matar da tazo da cikin wani, Gidan aurenta babu aure, kenan yanzu NAJEEB da ibtisam babu aure a tsakaninsu........ Najeeb yace what????? Thanks for du'a, har yanzu ina mura Sosai, ina typing Ina bacci, hhhhhh Kai mura babu dad'i sai gobe za muji yanda zata kaya insha Allah Read and leave it, dnt share to anyone*IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Mum wani irin kallo ta watsa ma najeeb tare da fad'in, kaji abunda na fad'a dan haka no need in k'ara nanata maka, kaida ibtisam yanzu babu aure tsakani tunda ba cikin ka bane, dan haka gobe zamu koma, inka amsa result d'in saika cinye.... Oh kace basai anyi ba, so kaga babu amfanin zaman mu a nan Najeeb yace Mum nace I accept the child, what else kuma?? Mum tace accept it or not, wannan auran Naku ya haramta, domin da ciki tazo maka Najeeb wani zufa yaji yana keto mishi, kallon Dad d'inshi yayi Wanda yaji yayi shuru, kenan yanzu Dad bazaiyi magana ba Mum wucewa tayi inda ta samu ibtisam da granny, itbisam na kwance akan kafar granny tana kuka, yayin da Granny take ta faman rarrashinta akan tayi hakuri tabar wannan kukan Mum tace haba ibtisam ke kam wannan kukan miye amfanin shine?? kiyi hakuri Kinji? kibar wannan kukan Ibtisam dan tsagaitawa tayi da kukan tunda mum ta Mata magana amma tanayi kad'an kad'an Mum zama tayi kusa da ibtisam din tare da kiran sunanta, da ibtisam Ibtisam bata amsa ba sai tashi da tayi daka jikin Granny alaman tana jin mum Mum tace ni Nasan wannan cikin na najeeb ne, bana kowa ba, sannan maganan giya NAJEEB na yarda yana shan g...... Granny salati ta saki da fad'in Innalillahi'wa inna ilaihirajiun, yanzu najeebun dagaske yana shan giya din dama?? Oh ni Aminatu naga takai na, na shiga uku na lalace, yanzu jikan nawa ke wannan aika aikan?? Koda yake ba laifinsa bane, na ubansa ne tunda shiya kawo shi Ameka, sanda nace ya barshi a Nigeria AI gardama yayi min, ga irinta nan, ace in banda rashin tsoran Allah a tashi a Kawo yaro har wata k'asa babu uwa balle uba, ko mafad'i Wanda zai fad'a yaji, amma wlh kun cuceni sai ta fashe da kuka tana fad'in in banda bata tarbiya dama Mai zai samu cikin wannan k'asar inba koyan iya shege ba? Ni kaina gaba d'aya na k'osa inbar wannan k'asar domin irin yanda naga suna shiga suna fitar da tsiraici babu kunya balle tsoran Allah, ku duba d'azu da muka fita, wata yarinya gaba d'aya cibiyarta a waje bayan al'ura ne, wlh kun lalata min Sunan zuri'a, wai dan musulmai Fulani da aka Sani da kunya shine yake shan giya..... Hawaye ta Fara sharewa Tana fad'in AI yasha tunda yaga inda aka kawoshi suna sha, Allah yasa ma baya had'awa da mata Mum tace mama kiyi hakuri, in zaki tuna sanda za'a kawo shi nima ai ban yarda ba, mahaifinsa ne ya dage Granny tace yanzu dai wlh tunda abun nasa iskanci ne..... Shuru tayi tare da canza maganan kuma tace yauwa kince kin San dan nasa ne? Anga takardan ne?? Mum tace a'a tare da bama Granny labarin abunda najeeb din yace, da kuma fad'a mishi da tayi babu aure a tsakanin su tunda tazo da cikin wani Granny tsuke baki tayi tana share kwalla tare da fad'in hakane, duk macen data shigo da cikin wani babu aure a tsakaninsu, sai dai in mijin bai sani ba har ta haiyu Indai takai wata bakwai a gidansa Koba cikin sa bane Indai ta haiyu a wata bakwai din to musulunci ya bashi d'an data haifa halak malak Mum tace toh yanzu AI tunda ya dage ba nashi bane, Kinga babu aure, sai mu koma Gida Granny tashi tayi tana fad'in maganan banza, dan ubansa da yake fadin hakan akan me zai yarda har yace koya mutu aba ma dan gado, Anya NAJEEB yana da hankali kuwa?? Inba d'ansa bane yaushe zai fad'i hakan ke ibtisam tashi muje dan ubansa ban son iskanci Ibtisam tace Granny ni ki barni bazan fita ba Granny tace au ina k'okarin kwatan miki y'anci kina son min iya shege??.. Ibtisam tashi tayi domin Ita y'anci daya za'a kwatar mata shine a raba ta da NAJEEB, amma yanzu tunda dama yace cikin ba nashi bane, nima zanje a haka shikenan sai mu rabu kowa ya kama gabansa shikenan hankali kwance Falo suka nufa inda suka tadda NAJEEB yana zaune, Dad kuma yana waya Granny zama tayi tare da galla ma najeeb harara tace a fuska kaman na Allah, amma cikin zuciya babu tsoran Allah, koda yake ubanka yaja maka AI NAJEEB da duk yaji abunda ta fad'a sai dai kad'an ne bai gane ba, yaja tsaki tare da kawar da kanshi daka kanta, da sauri ya waigo domin Lura da yayi ibtisam na wajan Ita kam ibtisam dad'in kamshin turarenshi takeji, wanda yasa Gaba d'aya tunda ta fito falon take jin wani irin nishad'i , ganin najeeb na kallonta yasa ta d'aure fuska tare da juyar da kanta gefe Dad Bayan ya kashe wayan ya kalli Granny tare da fad'in baki bacci ba mama?? Tace yaushe zanyi irin wannan Abun na faruwa?? Nifa yanzu so nake ayita Ta k'are tsakanin NAJEEB da ibtisam domin nidai na gaji, wlh bazaku kasheni ba da sauran kwanana gaba ba, gwara wani abun can ya kasheni akan ku, ku kasheni Dan Allah ku barni inyi mutuwar Allah da annabi, kar kusa min damuwa tare da ciwon zuciya da tsufana ku barni in mutu cikin salama sai tasa kuka Tana fad'in yanzu tsakani da Allah tun sanda ka Kawo yaron nan wannan kazamar k'asar tun a lokacin babu irin bacin rai din da banyi ba amma haka ka watsar tare da barinshi, saboda ra'ayi irin naka na y'an boko Dad yace mama yanzu dai ayi hakuri t.... Granny tace dakata ai kaine da hakuri bani ba, kai zan bama hakuri, wlh ka bani mamaki, tun a Nigeria naso inyi magana amma nace Bari sai Anga sakamako na gwajin inyi magana, domin dama Nasan d'ayan Biyu in cikin nashi ne kai ne zaka ji kunya wanda kake k'okarin Kare wannan yaron mara kunya wanda kwata kwata bai iya magana ba, Kaga Idan aka tabbatar cikin nashi ne sai muga mai zaka furta tunda sabo dashi kake neman bata zumunci.... Dad yace mama ba haka bane, ni kawai Ina son a samu fahimta ne, yanzu tunda yace zai ri'ke yaron kaman d'ansa AI shikenan komai ya wuce Granny tace Karya yake AI wannan maganan banza ne, amma tunda yace haka shikenan, shida ibtisam aure ya haramta babu aure a tsakaninsu Mum tace kwarai dagaske kam Mum kallon NAJEEB tayi wanda kanshi yake a kulle domin shi gaba d'aya baya gane komai, bawai Ina nufin baya dan jin abunda suke fad'a bane a'a yana jin wasu har ya fahimta ana son haramta mishi aure wanda yasan shida ibtisam duk da basa son juna dole fah su zauna tare domin in zata mutu bazai taba sakinta ba, dan tazo inda ba'a saki Mum tace kaji abunda aka fad'a tare dayi mishi bayani, inda ta k'ara da tambaya ta karshe cikin ba naka bane kace koh?? NAJEEB cikin d'aure fuska tare da tashi tsaye yana k'okarin barin falon yace nawa ne Mum da Dad suka kalli juna NAJEEB yaci gaba da fad'in and she still my wife Gaba yayi mum tace Kai NAJEEB zo nan Tsayawa yayi cak tare da fad'in what else kuma ? Mum tace zoka zauna Yace Mum I have already told you cikin nawa ne Nayi accepting Mai kuke so kuma?? Ibtisam tace you are a liar, wannan cikin ba naka bane, dan haka karka k'ara kirana your wife cos am not your wife Dawowa yayi kusa da ibtisam da sauri yana fad'in you are mad, you are mad, you are mad, har sau uku yana nanatawa tare da fad'in don't you ever try to say that again in ur life, am the father of the child so stop saying nonsense or else. ..... Ibtisam tace or else Wat?? Najeeb you can't do anything to me, no one can trust you, no one, you sai d child is not urs and now.... Sai kuma tayi shuru tana mishi wani irin kallon tsana sannan taci gaba da fad'in and now kana fad'in d'anka ne?? How will someone trust you?? Tell me.... D answer is no one can trust you, so is better to stop talking ol dis rubbish..... NAJEEB yace I have said it d child is mine, so I don't care with someone, who care wit people trust? I don't care d baby is mine and you are still my wife..... Ibtisam tace kana wasa da Abu....... Mum ta daga musu tsawa tare da fad'in haka kuke dama?? Ibtisam haka kike?? A gaban mu kuke irin wannan Abun?? Ibtisam gaba d'aya kunya ne ya kamata domin ita bata fatan ta zauna da NAJEEB ko kad'an sai yasa ta manta da kowa a falon take fad'in magana Dad shuru yayi yana kallonsu tare da girgiza kai, lokaci d'aya yace gaskiya zafi da zafi basa zama waje d'aya, domin idan suka zauna akwai matsala wata rana za'a aikata aikin dana sani, haka kuke nuna ma juna kiyayya tare da rashin girmama juna?? Toh miye amfanin wannan auren naku?? NAJEEB Ya kalli Dad d'inshi tare da fad'in, dad she still my wife and cikin nawa ne, nine na Mata Dad yace what?? NAJEEB shuru yayi yana wani d'aure fuska, alaman dai rashin gaskiya Dad yace kenan maganan data fad'a is true kana shan alcohol?? NAJEEB yace Dad ni bana sha ranan nasha by mistake ne, and kuma tun daka ranan ban kara ba, kuma at the time da nasha Nayi..... Sai kuma yayi shuru Dad yace shame on you, shame on You , wlh ka bani kunya, kasa ina biye maka akan Karya which kasan Karya ne, kasan kaine baka da gaskiya Toh let me tell you ko da a mistake Kasha or da saninka, dole ka rabu da ibtisam domin ni yanzu kasa kwata kwata I don't trust you, and tunda baka sonta just set her free and let her go Najeeb yace Dad miye kuma ya rage, Bayan I speak d truth, so let bygones be bygones Mum tace baka da hankali, wlh koda Dad d'inki baice haka ba, ni sai nace ka rabu da ibtisam, mara tunani kawai in banda iskanci ka Mai damu sa'anin wasanka kazo kace mana cikin ba naka bane, Bayan kasan kaine ka mata, wlh najeeb ni gaba d'aya yanzu ka gama bata kanka a wajena, babu wata magana da zaka fad'a wanda ni zan yarda dashi, kana wani fadin kasha giya by mistake, a gidan uban wa?? Ko sanda kasha zaka fad'amin baka karanta ka gane alcohol aka rubuta ba?? A bar wannan maganan ba, NAJEEB zan iya rantsuwa bayan giya har Mata kake bi Da sauri ya kalli Mum Mum tace domin abunda yasa kake zargin wannan cikin ba naka bane, dan a bayanin ibtisam ta nuna ranan daka mata wannan Abun bakai daya ka dawo ba, kaida wata ka dawo, wanda na tabbata kana cikin mayenka ka aikata mata wannan Abun, ka d'auka bada ita kayi ba, so Wlh NAJEEB yanda bazan so a cuci Zarah ba haka bazan so a cuci ibtisam ba, dama ita ba son wannan auren take ba, aka had'aku and mun d'auka kai mutumin kirki ne Ashe ba haka Abun yake ba, domin kuwa ka bamu mamaki, tir da hali irin naka, ina Mai baka shawara akan Wlh ka gagauta sakin ibtisam inko bakai hakan ba wlh zansa tai karanka, domin kana cutar da ita, dan duk mai shan giya da neman mata ba mutum bane wanda za'a d'auki yarinya kami.... Dad ya dakatar da mum tare da fad'in ya kika fad'in haka?? Kina k'okarin aibanta shi, nasan NAJEEB yayi laifi nida kaina zan mishi hukunci akan haka, domin ya yaudareni yamin k'arya, tare da nunamin baya shan, giya ki duba ki gani akanshi har nake jin haushin dan uwana, toh amma ban son kina fad'a mishi magana cikin lafazi Mai zafi, karki manta ke mahaifiyarshi ce bakin ki zai iya kamasa Kallon NAJEEB yayi tare da fad'in mu gobe zamu koma harda ibtisam dan haka Ina bukatar wannan auren naku kuyi hakuri tunda bakwa son juna kowa ya auri wanda yake so, duk da saki halal ne amma Allah baya son sa, domin idan aka furta Kalman saki sai Al'arshen uban giji ya girgiza, toh amma babu yanda za muyi wannan ya zaman mana dole ne domin gujema aikin dana sani, NAJEEB ka bani takardan ibtisam..... NAJEEB yace Dad bazan iya ba.. Dad yace miye ka zaka iyaba cikin bacin rai yake tambayar NAJEEB din.. NAJEEB yace sakin da kuke bukata inyi Mum tace toh baka isaba Wlh saboda kaci gaba da musguna mata koh??? NAJEEB yace Mum wannan sakin a hannu na yake and am her husband, dan haka nace bazanyi ba, domin ni nasan abunda nakeyi, yes I admit that I don't love her and I will never ever love her And I don't know either she love me or not, but what I think she is in love wit me, and Idan kuna tunanin zaku raba auren Dan ku cutar dani, wlh I don't care, cos ni tun Farko cuta na akayi da aka bani ita, and abunda na yarda dashi shine rabo, tare da nuna cikin ibtisam yace wannan shine abunda yasa mukai aure, saboda wannan rabon, so tunda rabo ya had'a dole in amshi kaddara domin bazan bari jinina yayi agolanci a wani gida ba, sannan bazan raba kan y'ay'a naba...... Mum tace dakyau, sannu uban kwarai, toh Bari kaji Wlh gobe kafarmu kafar ibtisam Mum kallon ibtisam tayi tare da fad'in kije d'aki ki kwanta ki huta Ibtisam ta amsa da toh, tare da tafiya Granny ganin ibtisam ta tafi yasa tace wai Mai kuka tattauna ne ku fad'amin?? Najeeb wani banzan kallo yama Granny tare dayin ciki inda ya nufi d'akin ibtisam yasa key Ibtisam dake zaune akan gadon d'akin ta tashi da sauri domin ganin najeeb din ya shigo mata inda take.. Nufanta yayi tare da janyota jikinshi ya rungumeta, ibtisam ido ta lumshe harga Allah wannan cikin yana cutan ta, ita da kanta tasan cikin ne yake sata Tana son wannan turaren nashi da ya hanata, gashi daka ya tabata saita lafe indai tana shakan kamshin har ido take lumshewa cikin nishad'i dajin dad'i amma anyway bari ta koma Nigeria zata kawo karshen abun Najeeb magana ya fara a hankali tare da fad'in you know what?? Ido ta bud'e da yake lumshe tare da girgiza kai alaman a'a wanda ita bata ma San ta girgiza ba Najeeb yace ibtisam even you know that I don't love you, kin San babu abunda zanyi dake, akwai classes Beb, wanda suke bina, but ba tasu nake ba, domin ni babu wata mace a gabana, coz I have no time for love, women are only for fun so even you tunda kina tusa min kanki I will keep you for fun but not for love..... Murmushi yayi tare da fad'in why will I tell you all this??... Shuru ya kuma yi sannan yaci gaba da fad'in because I see my love in your eyes...... Da sauri ibtisam taja jikinta daka nashi tana mishi wani irin mugun kallo.... Murmushi yayi irin na maza goggun y'an duniya tare da fad'in oh don't be angry.... I just want to give you and advise ne, Kinga soon zaki bani baby and I don't want mother of my child ta shiga cikin wani hali, akan so na, but anyway I will try and see ko zan iya pretending in dinga miki Abu kaman wacce nake so, just for d sake of my un baby ....... Ibtisam tace you are wrong and am advising you..... Shuru tayi sannan tace plz go to eyes center to treat your eyes dan naga is like suna da matsala, ko ince u are blind, you will never see your love in my eyes, if you know how I hate you.. You would even say that, najeeb I have never hate someone in my life like I hate you, you are my biggest enemy, how could you tin that I love you?? How?? Magana ta Fara cikin sanyin murya tare da fad'in my love is only for one person and that person is my life, am in complete without him, he is my happiness, he always wanted to see me happy, that person is non other than kabi..... Tun kafin ta k'arasa fad'in sunan hannunshi ya sauka akan fuskanta ya sharara mata Marin da sai da tayi taga taga zata fad'i yayi sauri ya rukota,...... Bayan yaga ya d'agota ya saketa tare da fad'in I have warn you to stop calling that stupid guy in front of me, wlh kinci Sa'a kina d'auke da ciki a jikin ki da Wlh yau sai nasa kinyi dana sanin zuwanki duniya.... Shuru yayi na wani lokaci daka duka alama yana controlling kansa ne domin in yaci gaba da magana yanda ranshi ke a bace zai iya aikata Mata komai Wani irin iska ya furzar Mai zafi zaiyi magana lokaci d'aya kuma yaja tsaki tare da fita daga d'akin fuuuu ya buga mata kofar da karfi wanda saida ta tsorata Kai tsaye d'akinsa ya nufa yasa key tare da d'auko kwalban giyanshi ya fara sha, tunda ya kafa kai yasa a baki bai tsaya ba saida Ya kusa shanyewa ya cire kwalban a baki, yanda ranshi yake a bace zan iya cewa bai taba shiga bacin rai ba irin na yau ba, gaba d'aya maganan ibtisam ne ke mishi yawo a kunne.... My love is only for one person and that person is my life...... Jifa yayi da kwalban hannunshi tare da tashi ya d'auko wata ya bud'e tare da kafe Kai yana sha cikin fushi da bacin rai yana sha maganan ibtisam na dawo mishi,, najeeb yama alcohol mahaukaciyar sha yau domin yasha wajan 5bottle gaba d'aya saida yaga baya gani sannan kwalban dake hannunshi ta fad'i akan gadon d'akin shima ya zube a nan sai bacci Su mum na can falo inda ta fad'ama Granny abunda ya faru, da kuma irin hukuncin da suka yanke Granny tace a'a ko d'aya baza'ayi hakan ba, baza'a raba wannan auren ba, Aini banga laifin NAJEEB ba, domin laifin ubansa ne, shima kanshi NAJEEB din ya fad'i gaskiya da yace shike da saki, ai babu wanda ya isa ya raba wannan auren sai lokaci yayi domin kuwa shifa aure rai gareshi zai k'are ne sanda lokaci yayi kaman mutuwa ne Yanzu idan kuka raba wannan auren, kunyi tunanin cikin ta?? Kunyi tunanin dan da zata haifa?? Wannan maganan duk bata taso ba, aure dai tunda an d'aura zama dole, ai fatan shiriya ake masa, yanzu in sun rabu da ibtisam din kuka san wacce zai kwaso, kuna ganin babu yanda ba'ayi dashi yayi aure ba ya'ki, duk sai yanzu na lura saboda lokaci baiyi bane, amma da lokacin yayi sai gashi an d'aura bada saninshi ba, kuma Abun mamaki haka ya hakura Yanzu in kun raba auren in abunda ke cikinta yazo duniya zaiso yaji abunda ya raba iyayenshi tun da zai San y'an uwane wani amsa zaku bashi?? Zaku fad'a mishi saboda babanka yana shan giya ne ko mai? Yanda bazaku iya fad'a ma Yaron ba haka wannan auren za'a barshi, domin ko wani aure yana tare da irin nashi jarabawan na rayuwa, NAJEEB kuma fatan shiriya da addu'a zamu dage ai Allah yana son mu tunda har muka gane sai mu dage da addu'a duk da kaine ta kalli Dad Kai kaja mana wannan Abun, yanzu idan y'ar uwarshi bata zauna dashi ba, Waye zai zauna dashi?? Dan haka maganan raba aure a barta, muyi mishi fatan shiriya, ku barsu kawai itama tayi hakuri ta d'auki wannan kaddaran domin dan Adam baya samun komai na rayuwa Yanda yake so Mum shuru tayi amma ita harga Allah tasan NAJEEB zai cutar da ibtisam ne Sosai, amma yata iya, amma dole tasa mishi ido Sosai akan yanda yake tafiyar da gidansa Granny ta Katse ma mum tunani tare da fad'in and gobe ba da ibtisam zamu wuce ba Mum tace mama karatun ta fah?? Granny tace Kai Dallah Kubar wannan maganan karatun, baso nake ba, ta zauna tayi bautan aure zaifi mata, gwara ta nemi hanyar tsira, ni Bari inje in kwanta In huta zaifi min Itama mum tafiya tayi dak'i ita da Dad Washe gari NAJEEB tunda ya tashi yabar gidan danshi bai son ganin kowa harda ibtisam da ranshi ke bace da ita Sosai Wajan 10 su Mum suka gama shiri harda ibtisam wacce bata san bada ita za'a tafi ba, sai d'auki take zata wuce gida Mum duba d'akin NAJEEB tayi taji a rufe domin da zai fita saida ya rufe d'akin Kiranshi tayi a waya, d'auka yayi tare da fad'in hello Mum tace where are you?? Yace office a takaice Mum tace samu wuce and gashi zamu bar ibtisam a nan, gashi ka fita K..... Yace no mum kuje da ita Mum tace kaman ya?? Yace just tare dayin gajeran tsaki yace just go with her, but plz Mum take care of her karki Bari ta zubar min da ciki kaman yanda take fad'a Mum tace kazo yanzu ina son ganinka. Yace am sorry Mum ina busy, Allah ya kiyaye hanya ya kaiku lafiya in kun sauka Zan kira ku, yana fad'in haka ya kashe wayan gaba d'aya Mum mamaki abun ya bata, k'ara kira tayi domin tace mishi ba yana airport ba, amma taji a kashe dole hakura tayi Koda suka tashi tafiya Dad yace ina NAJEEB mum ta fad'a musu yanda sukai dashi Granny tace k'arya yake AI dole ta zauna Wlh Ibtisam ta fito d'auke da jakarta, Granny tace ke maida wannan jakar domin a nan zaki zauna keda mijinki Ibtisam tace Granny zan koma skul fah cikin bacin rai tayi maganan Granny tace kel ne ba Kul ba, ja'ira babu inda zaki damu Wlh Kuka ibtisam ta Fara Granny tace kunga kuzo muje Mum ta kamo ibtisam tare da zaunar da ita Tana share mata hawaye tana bata hakuri, Tace kiyi hakuri kibar wannan kukan, ki bari mu tafi zan kira NAJEEB Bayan mun tafi ya saki a jirgi ki dawo, karki damu kinga Granny ba zata ganki bama daka nan saiki tafi skul d'inki Kinji?? Ibtisam Kai ta d'aga alaman eh domin ta gamsu Da abunda Mum tace, saboda haushin granny da ibtisam takeji ko sallama bata fita ta Mata ba, suka wuce Ibtisam haushi duk ya isheta, lokaci d'aya ta tashi tayi kitchen tare da duba in akwai abinci taci, babu komai domin an gyara komai, fridge ta bud'e ta d'auko yoghurt ta Fara sha, tasha wajan rabi ta fita da gudu ta Fara kwarara amai kaman zata fitar da hanjin cikinta waje, gashi irin amai dinnan mai d'aci, mara dad'i Wanda gaba d'aya sai mutum yaji bakinshi babu test Ibtisam nishi take alaman wahala, kanta ciwo yake Sosai babu abunda take bukatar ci sai tuwo gashi babu abunda za tayi tuwo din, gaba d'aya takaici ya isheta ji tayi kaman ta mutu saboda takaici da ba'kin ciki Fita tayi ta nufi kitchen ta d'aura shinkafa ta Bari yayi ruwa Sosai ta tu'ka da yake ba shinkafar tuwo bace sai yayi wani iri, ta saka kayan miya tayi miyan stew ta Fara ci, yanda take cin abincin Abun tausayi abun dariya Tana nan zaune a kitchen din tana ci, sai taji kamshin turaren NAJEEB da sauri ta d'ago suka had'a ido wanda yake mata kallon mamaki alaman Mai takeyi a nan bata wuce ba kaman zai Mata magana sai ya basar tare da bud'e fridge ya d'auko ruwa ya fita yabar kitchen din Ibtisam kam K'ara zama tayi tana cin tuwan cikin kwanciyan hankali, tare da shak'an kamshin daya tafi ya barta dashi Bayan ta gama gaba d'aya taji jikinta yyai mata nauyi kwanciya tayi akan tiles din kitchen din tana lumshe ido alaman tana jin dad'in sanyin tiles din, bacci ne ya d'auketa a nan Najeeb kam d'akinshi ya nufa bayan yasha ruwan inda Kai tsaye yayi toilet shidai ya tabbata su Mum sun tafi Mai yasa toh ita bata bisu ba??? Lokaci d'aya ya tabe baki tare da fad'in I don't care inta gaji zata bisu, tunawa yayi da maganan result da sauri yayi wanka ya fito tare dasa kaya ya fita inda Kai tsaye yayi hspt din, ya amsa result d'in inda abunda ya yake zargi shine ya faru domin d'ansa ne, bana kowa ba Bayan ya fito daka hospital din yana tuk'i yana tausaya ma ibtisam din musamman daya tuna Marin da aka mata, lokaci d'aya ya lumshe ido wanda ya bud'e da sauri alaman ya tuna yana tuk'i ne, kai tsaye gidan ya nufa wanda yake son yayi magana da ibtisam din d'akinta ya nufa amma bata ciki yasha ko tana toilet ne shima yaji baiji motsinta ba, dan haka ya fita Kai tsaye yayi kitchen inda yaganta kwance a k'asa tana bacci da sauri ya nufeta tare da d'aukanta yayi d'akinshi da ita tare da kunna mata AC ya lullubeta da blanket Zama yayi akan kujera yana kallon fuskan ibtisam dake bacci cikin kwanciyan hankali abunta, murmushi yayi lokaci d'aya tare da tashi yana k'okarin yayi kissing d'inta Lokaci d'aya kuma ya tsaya cak domin maganan da tayi mishi jiya shine yake ta mishi yawo a Kai tare da kunne Da sauri ya koma ya zauna cikin bacin rai, lallai maganan Nata yayi mishi zafi Sosai, ranshi ya baci Sosai da ita, jin kirjin shi yana mishi zafi alaman bacin rai yasa ya tashi ya d'auko alcohol d'inshi ya fara sha yana kallonta, ranshi na kuma baci, yana gama sha ya jefar da bottle din wanda karan fashewan kwalban yasa ta tashi daka baccin da takeyi a razane.. Ganin najeeb Yana shan alcohol gata kuma a d'akinshi, tashi tayi ta sauka akan gadon d'akin tare da k'okarin ta fita tabar dak'in Da sauri ya tashi ya janyota tare da matseta a jikinsa yana shinshina mata jiki kaman yana son gano wani abu Ita dai ibtisam gaba d'aya a tsorace take, domin Tana tsoranshi musamman in yasha wannan giyar gashi su kad'ai a gida, babu mai ceton ta sai Allah Lokaci d'aya ya cireta a jikinsa tare da d'ago Mata fuska yana kallon cikin idonta, ibtisam wani irin shock taji data had'a idonta dana najeeb gaba d'aya wani irin Abu ta gani tare daji Wanda bazata iya musulta ko kwantata abunda taji ba, dan haka yasa tayi saurin lumshe idonta, jikinta har wani irin kyarma yake mata, yau kawai taga abun mamaki da al'ajabi a cikin idon NAJEEB wanda tun da take dashi bata taba gani ba sai yau..... Girgizata yayi tare da fad'in open your eyes, yanda yake maganan kana ji kasan cikin Maye ne yake maganan, alaman ya bugu Sosai Ganin bata bud'e ido ba yasa ya k'ara Girgizata tare da fad'in I said open your eyes and See Me, I need to hear it from you right now, now maganan gaba d'aya cikin buguwa yakeyi, yace come on Say it Ibtisam gabanta fad'i yake cikin tsoro tare da fargaba, gashi bazata iya kallon idonshi ba, domin abunda ta gani dazu cikin kwayar idonshi yasa gaba d'aya ta tsinci kanta cikin wani yana yi mara misaltuwa Bakinshi yasa cikin nata yana kissing d'inta, Sosai yake kissing d'inta wanda gaba d'aya jikinta ya saki take k'okarin ta fad'i tayi k'asa domin kafarta taji gaba d'aya ya kasa ri'keta K'asa tayi wanda ta zauna akan gadon d'akin, najeeb hawa kanta yayi tare da kwanciya akan jikinta yana shan bakinta, ibtisam wani irin Abu takeji gaba d'aya jikinta Lokaci d'aya ya cire bakin nashi daka nata, tare da cire mata zip din doguwar riganta wanda gaba d'aya nononta ya bayyana wanda bata saka bra ba, najeeb lokaci d'aya ganin nononta a bayyane yasa ya kama su tare da Fara shafa mata nipple d'inta yana murza Mata su, Lokaci d'aya yasa mata bakinshi akan nipple din ya fara sucking d'insu ibtisam hannunta tasa ta natse da karfi tare da k'okarin ta tureshi ta tashi amma ta kasa domin rabin jikinshi na kanta Najeeb tsotsan nononta yake Sosai Lokaci d'aya yasa hannunshi cikin hq d'inta ya fara shafa mata wajan pin dinta, duk da ibtisam bata son abunda yake mata amma sanda yakai hannunsa wajan pin dinta saida ta saki wani irin nishi Mai sauti tare da saka hannunta ta matse jikinshi da karfi Kaman an tsunguleshi lokaci d'aya ya tashi tare dakai bakinshi cikin hq d'inta ya kama dai dai pin d'inta bayan ya d'aga kafarta d'aya yasa harshenshi ya fara tsotsa...... Ibtisam wani irin ihu take sakewa domin gaba d'aya wajan pin din yake tsotsa, wanda a duniya shine sirrin duk wata mace, amma ba kowa Ya sani ba. Ibtisam gaba d'aya ihu take tare da matse hannunta tana wani irin nishi Shi ko NAJEEB sucking d'inta yake Sosai yana tsotsan pin d'inta da harshe tare da k'ada Mata shi, gaba d'aya Dan tsinin abun ya fito domin yanda yake tsotsa sai yasa pin din nata ya turo yayi tsini Dan cire bakinshi yayi daka akan pin din ibtisam kam dake kwance tana ihu gaba d'aya bata San inda kanta yake ba, domin tunda ya kama wajan ibtisam ta shiga cikin wani duniya Wanda bata san ko Ina bane,..... Bakinshi ya kuma maidawa wani irin ihu ta saki mai sauti tana nishi, tunda yasa baki ya fara tsotsa a Karo na Biyu ibtisam ta k'ara birkicewa tana ihu, lokaci d'aya ta Fara kankame jikinta alaman za tayi realising, ga zufa daya Fara tsatso mata lokaci d'aya, gaba d'aya ta kama zanin gadon tare daja da mugun baya saboda tayi realising gaba d'aya tsotsan da yake mata yanzu sai taji yana mata wani iri a Mai makon dad'i sai taji bai mata ba Najeeb tashi yayi duk wannan Abun da yakeyi a cikin Maye NAJEEB keyinsa Cire kayan jikinsa yayi wanda banana d'inshi ta tsaya tsaye sandar dar alaman tana neman mafakan shiga Ibtisam dake kwance tana nishi tare da sauke ajiyan zuciya najeeb ya hau kan gadon tare da d'aga mata kafafunta duka biyun yasa banana d'inshi cikin hq d'inta ya fara fucking d'inta, ibtisam dake tunanin azaba kaman kullum sai taji daban sai dai yanda yake mata fucking din da karfi yasa cikinta ke ciwo, domin Tana da ciki, fucking d'inta yake tare da buga mata banana din can cikin hq d'inta ibtisam zufa take tana mafan wani irin nishi Najeeb lokaci d'aya ya sauke mata kafafunta tare da d'agota ya mik'ar Da ita tsaye ya juyata ta baya tare da kankameta ya rungumota yana lasan Mata baya lokaci d'aya kuma ya juyar da ita suka had'a ido, da sauri ta rufe fuska hannunsa yasa akan goshinta tun daga sama ya fara K'asa dashi har zuwa wajan k'aramin bakinta ido ya kura ma bakin Nata lokaci d'aya yace ibtisam cikin mayen giya domin har yanzu bata sakeshi ba, yace open your eyes plz Ibtisam open your eyes and say you love me....... Da sauri ta bud'e ido suka had'a ido Yace yeah she open her eyes, just say it say you love me sakinta yayi tare da fad'in kalleni miye ban dashi look at me am I not handsome? Am tall good looking rich..... Kamota yayi tare da fad'in ibtisam I have money I can give you everything you want just say this one word to me..... Shuru yayi yana kallonta sannan yace say I love you NAJEEB..... Ibtisam gaba d'aya ta kasa magana Najeeb yace say it miye ban dashi in samo??? Ibtisam bata san lokacin da tace hali, najeeb just leave me you are drunk.... Dariya yayi tare da fad'in hali?? I can buy it just tell me a Ina zan samu..... Ibtisam tace plz NAJEEB ka kyaleni a kasha alcohol a buge kake Yace keep quiet, bansha komai ma Ina cikin hankali na, na daina shan alcohol Ina cikin hayyacina ...... Ibtisam tace plz leave me Najeeb yace I Won't Leave you har sai kince you love me.... Ibtisam tace I won't say it I hate you NAJEEB I hate you..... Tureta yayi iya karfinshi ta fad'a kan gadon d'akin,. Yace even I I don't love you just go away from hare cheater, just go and meet that stupid guy, you don't love me right ok just go nima bana sonki na sakeki I have divorce you just go and marry him you are not m...... Luuuuuuu yayi kan gadon sai bacci......... Nayi yau da gobe coz muna biki amma inna samu lokaci zanyi muku typing koda ba yawa gobe din insha Allah Read and leave it, don't share to anyone*IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Ibtisam gaba d'aya tsayawa tayi tare dajin wani dum, tunda taji Kalman da NAJEEB yake fad'i na sakeki I have divorce you, wani irin duhu ta gani cikin idonta, Wanda ta shiga cikin wani yanayi Wanda zan iya cewa kaman na shock, dajin Kalman bakin nashi daya furta, tayi wajan minti biyar bata san maike kanta ba, Kafin ta farga Lokaci d'aya ta sauke idonta akan NAJEEB dake faman bacci, cikin kwanciyan hankali, sannan ta fita daka cikin d'akin cikin sauri, ko kayanta bata d'auka ba wanda ya cire mata, tana shiga d'akinta tasa key tare da fashewa da kuka mai sauti Wanda ta rasa na farin ciki ne ko ba'kin ciki, kuka take Sosai Lokaci d'aya ta bud'e wardrobe d'inta tare da fara saka kayanta cikin akwati, tana kuka tana saka kayan, gaba d'aya ta rasa gane wannan kukan da takeyi, ko gama saka kayan batayi ba a cikin akwati ba, ta zauna jabar a k'asa domin kanta da taji yana mata ciwo Sosai Lokaci d'aya kuma ta kwanta a k'asan tare da lumshe ido, Wanda takeji yana mata zafi Sosai, gaba d'aya jiri takeji da ciwon kai wanda hakan yasa take bukatar tayi bacci ko zai daina, amma wani abun mamaki baccin Ya'ki zuwan mata, lokaci d'aya ta saki murmushi tare da fad'in kukan Mai nakeyi?? Ya kamata inyi farin ciki domin Allah ya rabani da wannan mashayin giyan, Mara imani, Mara tausayi wanda baya burin ganin farin ciki na, duk yanda ibtisam taso tasa ma kanta irin abubuwan da NAJEEB yake mata domin tayi murna da sakin da yayi mata amma gaba d'aya ranta babu dad'i. ABU ZARIA FEMALE HOSTEL Aisha ce zaune ita da hauwa da kubra, sai Zarah dake ta faman danna wayarta Aisha ta kalli Zarah tace wai ibtisam yaushe zata dawo ne daka tafiyar?? Saura 2week mu Fara exam fah Zarah tace Wlh ta kusa, wayanta baya shiga, amma nayi waya da Mum tace tana lafiya sun barta a can, Zarah rasa abunda zata ce musu tayi akan rashin ganin ibtisam din da basuyi ba,sai ta musu k'arya da fad'in bata da lafiya an fitar da ita waje, ita da mijinta, Allah yasa ma ranan da bata ga ibtisam din ba, basa nan sunje yawon su Aisha tace Allah ya k'ara sauk'i, ya guy d'ina? Zarah tayi murmushi domin ta gane NAJEEB take nufi. Aisha tace Kai yayanki kullum na kira baya d'auka, nayi message harna gaji, ni inaga blocking d'ina yayi domin daka baya dana kira kullum busy ake samun, dole na hakura Kubra tace wlh kina da aiki, ni dan Allah dawa zaki had'ani Wlh banda kud'i gwara inyi abunda zai amfane ni Hauwa tace cin naki da za'ayi shine zai anfaneki?? Amma kam anyi Asara Kubra tace jimin iskanci. Wlh hauwa ke y'ar iska ce, inda wani ba'ko na nan sai yace mutuniyar kirki ce, aike iskanci ki yafi namu nesa ba kusa ba, sannan Wlh banyi Asara ba domin wannan cin dai aci banana a had'a da hq ai shine rayuwa.... Duka dariya suka saki amma banda Zarah da take danna wayarta tana jinsu, domin ita dai inda sabo ta saba dajin irin wannan maganan nasu, Wanda ita a yanzu bata d'aukanshi a bakin komai Aisha tace Kai kubra Wlh iskancinki da licence kikeyinsa wato a had'a banana da hq shine rayuwa Kai kina bura uba, Wlh ni har tunani nake idan muka gama skul muka koma Gida yanda rayuwa zata kasance.... Hauwa tace Hmmm aiku zan iya cewa gwara ku akai na, domin Wlh ni da kuke gani babana kulle yake min Kar kiga yanda akayi dashi Kafin ya barni nazo skul, in kika ganni a gida yanda kika san Sayyada.... Dariya kubra ta saki tana fad'in Kai AI mudai sai dai addu'a, amma iyayen mu kallon na kirki suke mana, basu San tsiyar da muke tsulawa ba Aisha tace uhm nifa wlh yanzu aure nake son inyi domin na Fara tsorata da halin maza Wlh, ki duba muna basu hq suna ci amma daka zaran sunci sai su gudu domin Sun samu abunda suke so, ni Wlh Abun ya fara bani tsoro wani sau d'aya zaiyi dake bai K'ara nemanki har abada, wani kuma in ya fara cinka yana baka kud'i masu yawa, sai kiga in tafiya tayi tafiya ya fara baki kad'an, gashi sai k'aryan cewa suna sanki Bayan kar nake kallon shegun hq suke so bakai ba, indai sunci sun wuce wajan Kai maza na bura uba, ni Wlh inda zan samu in auri yayan Zarah dan Balarabe Aida na more, kallon Zarah tayi tana fad'in zarah yayanki Wlh koda love na kwana d'aya ne yayi dani wlh da na gama samun komai.... Zarah tace karki lalata min dan uwa, Domin shiba haka yake ba, so plz kibar wannan maganan..... Hauwa tasa dariya tare da fad'in ni dan Allah Zarah muga hotan wannan yayan naki da tabi ta damemu a kansa Aisha tace Wlh bazaki gani ba, kwartuwa salan ki gani kice ya miki Ita dai Zarah abun dariya ya bata ma, cikin ranta tace iska na wahalar damai kayan kara, domin na tabbata najeeb ko kallo baku isheshi ba, dan wannan shegen fad'in ran nashi bazai barshi ya tsaya kulasu ba, Allah dai ya kyauta wannan idan suka san shine mijin ibtisam Allah kad'ai yasan mai zasu ce Allah dai ya kyauta ya shirya su Bayan su Dad Sun dawo wanda jirginsu ya sauka a garin Kano, driver yazo ya d'aukesu daka airport inda Kai tsaye suka nufi Gidan su ibtisam Ummi tayi musu sannu da zuwa inda ta ajiye musu kayan abinci Basu dad'e da dawowa ba saiga Abba inda ya gaida Granny tare da musu Barka da dawowa, fuskan Abba a sake, nan Ya zauna suka fara fira har suka gama cin abinci Inda Dad yayi gyaran murya tare da kallon abba yace ina mai baka hakuri akan abunda najeeb ya aikata domin bashi da gaskiya, domin dai dan nasa ne Abba yayi murmushi tare da fad'in Alhmdlh na gode Allah da yasa hakan ta kasance, sannan maganan hakuri ai ya zama dole domin dukansu nawa ne, da ibtisam da NAJEEB, burina Allah ya basu zaman lafiya yasa su fahimci juna Dad yaji dad'in maganan dan uwan nashi Sosai, wanda yaji kunya yanda ya nuna yana bin Bayan Najeeb, amma gashi dan uwan nashi ya dauki najeeb da ibtisam duk Abu d'aya Nan sukai ta fira inda su Mum suka wuce hotel Bayan sunyi musu sallama akan daka nan zasu wuce gida basai sun biyo ba gobe, har waje suka rakasu inda suka tafi, sannan suka shigo cikin gidan inda suka zauna a falo. Abba yace ita ibtisam din gaba d'aya na rasa inda ta koyi taurin Kai, kwata kwata Banyi zaton irin wannan kafiyan daka gareta ba. Granny tace ai sai yasa gwara a barsu a can, su zauna waje d'aya, domin kaf duniya babu Abokin rufa asiri kaman dan uwanka, ni nasan an cuci ibtisam duba da irin halin Najeeb din, sannan kuma na Lura ita bata sonshi, har yanzu kabir shine a ranta. Abba yace aiko zanci gidansu, inaga saina yi maganinta sannan zata gene ita da kabir babu yanda aure zaiyu a tsakaninsu, sannan ta saka MA ranta ita matar aurece ba budurwa ba Granny tace hakane Abba shuru yayi yana nazari wanda yasan dagaske najeeb yana shan giya, toh amma ya zaiyi, shima NAJEEB din d'ansa ne, dole hakuri za suyi su dinga mishi addu'a akan Allah ya yaye mishi wannan musiba data sameshi..... Ummi ce ta katse mishi tunani da fad'in yanzu haka zasu zauna? Abba yace kaman ya?? Ummi tace toh irin abunda yakeyi, kalla yanzu yasha giya yace bashi yayi ciki ba, daka baya aka gane nashi ne, nan gaba Allah kad'ai yasan mai zai faru..... Granny tace babu abunda zai faru sai alkhairi baki ya fad'i alkhairi ko yayi shuru ta k'arasa maganan tare da tsuke baki alaman maganan ummi bata mata dad'i ba Shi kam Abba cewa yayi babu abunda zai faru insha Allah, muyi Ta musu addu'a tare da fatan zaman lafiya *AMERICA* NAJEEB Bayan ya farka daka bacci ganinshi a irin yanayin da yake yasa yayi murmushi domin ya tuna da ya Kawo Ibtisam cikin d'akin lokaci d'aya kuma ya gimtse fuska tare da tunawa da abunda ta fad'a mishi, da sauri ya lumshe ido domin takaici inda ya tuna daka nan ya d'auko bottle din giya ya fara sha, tabbas yayi sex da ita duk da bai tuna ba, domin yanda ya ganshi babu kaya yasan hakan ya faru.... Kai tsaye yayi toilet tare dayin wanka sannan ya fito domin yunwa yake ji, har zai wuce ya tsaya tare da bud'e kofarta ya jita a rufe wanda ya tabbatar tasa key ne a jikin kofar ta rufe Nocking ya fara Mata Ibtisam dake kwance kanta na Mata wani irin azabban ciwon kai, ga jiri kasa tashi tayi domin bazata iyaba, dan gaba d'aya a bata jin dad'in jikinta ga yunwa Tana ji, amma saboda jiri ta kasa tashi, taje taci abinci Najeeb jin yana buga kofar ta'ki bud'ewa yasa ya fara kiran sunanta ibtisam ibtisam, Shima shuru, lokaci d'aya gabanshi ya fad'i kodai yayi mata wani abu ne ba tare daya Sani ba?? Kai no da sauri ya koma d'akinta ya d'auko key yazo yasa a kofar d'akin nata ya bud'e, a kwance ya ganta babu kaya a jikinta ta kudundune alaman tana jin fever, ga kaya kuma data Fara sawa cikin akwati Da sauri ya nufeta yana kiran sunanta da ibtisam, d'agota yayi yaji jikinta zafi rau, yace you have a fever and you are sleep in d floor D'agota yayi sama tare da d'aukanta yayi kan gadon d'akin da ita ya kwantar da ita akai, tare da lullubeta da blanket sannan ya fita da sauri Jim kad'an sai gashi ya shigo d'auke da paracetamol ya Ruwa a hannunsa ya d'agota tare da fad'in gashi kisha Ibtisam juyar dakai tayi alaman baza ta shaba, najeeb ganin haka yasa yace don't worry bazai ma cikin ki komai ba, I ask a doctor yace in baki paracetamol, k'okarin k'ara kai mata yayi bakinta amma ta'ki sha, yace oh plz ibtisam kisha mana, don't behave like a small baby, just take the medicine for d sake of our unborn child plz yanda yake mata maganan kaman cikin rarrashi yake mata Ibtisam ji take kaman ta tureshi amma bazata iya ba, domin gaba d'aya bata son yana mata maganan wannan cikin dan ita har yanzu tana kan bakanta akan saita zubar da cikin Najeeb janyota yayi tare da tura mata maganin ya saka mata ruwan a baki, Wanda yasa dole tasha badan taso ba, tana k'okarin komawa ta kwanta ya janyota tare da rungumota yana fad'in I have told you ba'a shan magani a kwanta, sai ya..... Amai ta farayi wanda yasa yayi shuru domin duka a jikinsa yake domin ya rungumeta ta bayanshi duka ta batashi Wanda yaji Aman har cikin jikinshi ya shiga domin irin rigan nanne Mai Shara Shara yasa har ana ganin singlet d'inshi Tana k'okarin taja da baya domin tasan ta bata shi,amma ya k'ara rukota tare da fad'in stay calm Ibtisam wani irin amai ta kar'ayi Mai yawa Wanda gaba d'aya tuwan da taci saida Ya fito sannan da maganin da tasha duka ya fito waje, gaba d'aya bakinta daci yake mata ga wani ciwon kai Mai zafi da takeji har tana jiyo irin bugawan da zuciyarta take mata Jikinta rawa yake mata Sosai, ga tsoran ta bata ma najeeb kaya Najeeb Lura data gama amai din yasa ya cireta daga jikinsa tare da fad'in kin gama?? Ganin yanda yake kallonta yasa ta d'aga mai Kai alaman eh na gama Rigan jikinshi ya cire tare da d'aukanta cak yayi toilet da ita kasa tsayawa tayi ganin haka yasa dole ya tsaya duk da tana jin kunya amma ta kasa magana, najeeb Wanke mata jiki yayi tare da tube kayansa shima a gabanta, da sauri ta rufe ido domin faduwan gaba da taji Ganin haka yasa ya saki wani irin shu'umin murmushi tare da matsota jikinsa yasa bakinsa wajan kunnanta yace kinyi wankan tsarki??? Banza dashi tayi domin bata da lokacin bashi amsa, ita Abu d'aya ta sani shine yanzu ita ba matarsa bace..... Lokaci d'aya wani karfi yazo mata, ta tureshi tare da fad'in just go out from hare Najeeb k'ara kamota yayi tana son magana ganinshi ba kaya yasa tayi shuru tare da rufe ido, ganin tayi shuru yasa ya kunna musu shower Ruwa ya fara zuban musu, ibtisam jin ruwan sanyi amma ba Sosai ba yasa ta wani kankameshi tana son tabar wajan Lokaci d'aya ya k'ara matseta banana d'inshi data Fara tashi wanda ya fara shafa mata jiki gashi dukansu babu kaya yasa ta Fara k'okarin fad'i ka sakeni am not your wi....... Bakinshi yasa cikin nata ya fara tsotsa, ibtisam fara tureshi tayi amma ya kama hannunta ya matse gaba d'aya ta kasa komai sai kissing d'inta yake yana tsotsan bakin Nata tare da lashe k'asan lebanta yana tsotsa...... Yayi wajan 5mnt yana tsotsa gaba d'aya banana d'inshi ta tashi zandar dar Sunan wani turare zandariya toh haka banana din NAJEEB ta tashi, babu abunda yake bukata sai dai yaji banana d'inshi ta shiga cikin Hq d'in ibtisam domin a matukar bu'kace yake da ita. Idon ibtisam a rufe tana hawaye, ga kirjinta dake faman buga mata fat fat fat Harshen shi yasa ya fara tsotsa kan nononta dake a tsaye kyam Bayan ya tsugunna ya rage tsawonshi ibtisam da sauri ta bud'e ido tare da fara tureshi Tana fad'in najeeb am not your wife just leave me don't forget you have d..... Hannunshi yasa akan bakinta ya rufe Mata shi tare da fad'in you are my wife, and you are my destiny, ibtisam just put it on your mind we Will stay together till our last breath, destiny put us together, so don't repeat that world again, you are my wife my unborn baby mother...... Wani irin matsa yayi mata Wanda take sauke numfashi dakyar a hankali ya sauke hannunshi daya tare da kamo bakinta ya fara tsotsa a hankali yasa banana d'inshi cikin hq d'inta wani irin k'okarin matsawa tayi amma ya rukota da karfi da dayan hannunshi ga bakinshi na cikin Nata gashi yana fucking d'inta a tsaye Ibtisam gaba d'aya babu abunda take sai hawaye, najeeb bai wani dad'e yana fucking d'inta ba, ya samu yayi realising da wuri domin ganin yanda take ta jan jikinta duk da ya ri'keta Bayan ya cire banana d'inshi ya rungumota tare da fad'in am sorry, plz dnt cry, I don't want to see you cry just for my baby, plz Idan kina kuka even my baby will hurt..... Ibtisam wani irin haushin shi taji lokaci d'aya wato baby d'inshi yake ji, wlh saina zubar da wannan cikin, sai kuma ta fashe da kuka tare da fad'in maiya aikata mata kuma yanzu?? Ya saketa and yayi sex da ita?? Innalillahi'wa inna ilaihirajiun Najeeb jin tana kuka Sosai yasa yace plz stop it, tare da fad'in Bari in fita kiyi wankan tsarki, am waiting for you Kai tsaye ya fita direct d'akinshi ya shiga inda ya fad'a toilet yayi wanka, sanna ya fito yasa boxer da singlet kawai ya nufi d'akin ibtisam yaga har yanzu bata fito ba, shida kanshi ya nufi kan gadon d'akin inda ya cire bed sheet din tare da goge amai din daya taba katifan da bed sheet din, sannan ya fitar dashi bai dad'e ba sai gashi da wani bed sheet din inda ya fara shimfid'a, bai wani shimfid'u da kyau ba ya barshi haka sannan ya fita Bai dad'e da fita ba ibtisam ta fito daure da towel tana tafiya dakyar alaman jikinta babu kwari, ganin an shimfid'a wani zanin gado yasa ta gane najeeb ne domin dai Mai aikin tasan bata nan, balle tace itace kuma ganin ba'a shimfid'a dakyau ba yasa ta gane shi dinne dai Wata doguwar riga tasa wanda ya tsaya mata wajan giwarta, domin y'ar kanti ce rigan Ibtisam kwanciya tayi akan gadon d'akin tana hawaye, domin tunawa da abunda ya faru ita da najeeb yace ya saketa sannan yazo yayi sex da ita which ita ba matarshi bace k..... Lokaci d'aya tayi shuru tana tunani tare da tambayan kanta Toh miye hukuncin wannan sakin?? Is like kaman bai San yama mata ba??? Lokaci d'aya ta tashi domin taji karfi a jikinta har zata fita sai kuma ta tsaya tare da fad'in no why will I ask him?? Bai kamata ba, gida ya kamata inje or in tafi skul kai tsaye in fad'ama Zarah abun daya aikata duk ta fad'a musu.... Yes haka zanyi gobe dole in fita da safe in koma ba tare da saninshi ba, wannan tunanin da tayi yasa ta koma da sauri tare da kwanciya, lokaci d'aya kuma ta tashi ta fita domin yunwa take ji Sosai Kai tsaye kitchen ta nufa inda ta Fara dube dube da sauri ta bud'e fridge ta d'auko yoghurt ta Fara sha.... Lokaci d'aya ta cire a bakinta tare da sauke ajiyan zuciya tana nishi sama sama, lokaci d'aya taji amai da gudu tayi d'aki inda suka had'e da NAJEEB ganin ta wuce da gudu yasa ya bi bayanta, har toilet inda ta Fara kwarara amai Sosai kaman zata fito da kayan cikinta Najeeb cikin tausayi yake kallonta, yana mamakin yanda yanzu take bashi tausayi, Wanda yasan saboda cikin shine dake jikinta yasa take bashi tausayi Sosai Bayan ta gama amai din ta dauraye baki tare da dauraye fuska. Kamota yayi yana mata sannu, lokaci d'aya tasa mishi kuka Sosai Najeeb ido ya kura mata tare da kallonta, baice Mata komai ba har saida ya zaunar da ita akan kujera yace muje hspt a duba ki aga Mai yasa kike amai? Kai ta girgiza cikin kuka tace dan Allah ka maidani gida.... Kallonta yayi sannan yace why?? Ibtisam cikin kuka tace komai naci bayamin dad'i a nan, Ina bukatar abubuwa Wanda bana samu a nan Najeeb yace tell me Mai kike bukata a nan I will get it for you, tare da kamo hannunta ya matse yace tell me what do you want?? Ibtisam tace dan Allah Abu d'aya nake so shine ka Mai dani gida plz, ina bukatar Inci abincin ummi and alot plz take me back home Najeeb kallonta yayi tare da fad'in OK ibtisam but I need to tell you something ina son in ro'keki akan Idan kin koma plz take care of my unborn child I never beg someone for something but ke Inayi akanki, plz ibtisam just take care of my baby, am begging if something bad happens to my unborn child you will regret knowing me in ur lyf Look I don't want to show you my other bad side, I try to be good for you just saboda kina d'auke da ciki na a jikinki, ibtisam I know that I don't love you but don't harm my child just akan wani bad dalili naki If something bad happens.... Ido ya lumshe tare dayin shuru sannan ya bud'e tare da k'ura mata ido yace no we will go to Nigeria together cos I don't trust you Ibtisam cikin ranta tace Wlh kaman na zubar na Gama, indai ciki ne wlh saina zubar, sai dai ka mutu amma saina zubar, kuma Idan muka je Nigeria ai dole ka rabu dani tunda ka sakeni, Danni yanzu ba matarka bace wlh... Katse mata tunani yayi tare da fad'in where is your passport Tashi tayi ta d'auko mishi, yace OK get ready gobe zamu tafi, zan kaiki da kaina but only 1month za kiyi ki dawo gidan mijinki Ibtisam bata ce komai ba Ganin zai fita yasa ta kira sunanshi Tsayawa yayi tare da kallonta Tace plz am hungry and na kasa c...... Shuru tayi sannan tace ina son cin abinci plz ko wani iri Bai bata amsa ba ya fita Ganin haka yasa ta kwanta tana sauke numfashi, tunanin kabir ne ya shigo mata, wanda tasan har yanzu yana jiranta domin tasan tana gama idda zai aureta, sai dai wannan cikin da zai kawo mata matsala wanda dole ta zubar dashi, domin har abada bata fatan had'a zuri'a da Najeeb, domin bazata haifi y'ay'a a dinga kiransu da ubansu dan giya ba, dole ta zubar dashi, wani irin murmushi ta saki domin tunawa da tayi gobe zasu Nigeria inda take ganin duk wata matsalanta ya kau indai har suka je Nigeria din Tana nan zaune saiga najeeb ya dawo inda ya kawo mata abinci, wanda bata san ko wani iri bane amma data Fara ci sai taji kaman rice, ci take Sosai domin taji dad'in abincin, shi kam fita yayi domin yaje ya fara had'a kayanshi da zaiyi tafiya dasu kwana uku zaiyi kawai ya dawo, saboda aiki Yana shiga d'akinshi wayarshi ta Fara ringing d'auka yayi yaga Najwa ce, najeeb har kiran ya tsinke bai d'auka ba, lokaci d'aya ya fara mamaki domin shi gaba d'aya yaga ya sauya matan da yake kira su zo domin mishi massage daka nan kuma sai kid'a ya canza, tunda ibtisam tazo gaba d'aya bai kira kowa ba, mamaki abun ya bashi tare da kwanciya akan gadon d'akinshi yana tunani tare da fad'in what wrong with me?? Lokaci d'aya yace why will I call them to come, after Ina samun biyan bukata wajan ibtisam, ido ya lumshe gaba d'aya suran jikin ibtisam yake gani a idonshi tun daka fuskanta har nononta cikinta hq d'inta har k'asan kafarta komai ganinshi yake a cikin idonshi, lokaci d'aya ya saki wani irin murmushi tare da bud'e idonshi ganin Najwa yayi a kansa a tsaye..... Da sauri ya tashi zaune tare da fad'in you?? What are you doing hare?? How dare you come to my house without my permission, and you even have d got to enter my room??? Najwa k'asa ta zube tana kuka tare da apologising d'inshi akan ya yafe mata yayi hakuri su koma kaman da Najeeb ganin yanda take kukan sai yaji zuciyarshi for d first time tayi mishi sanyi tare da fad'in keep quiet, and stop dat crying.. Da sauri ta Fara goge hawayen idonta tare da tashi ta rungumeshi domin tasan ya huce tunda harya kulata, kiss take mishi tako Ina a jikinsa alaman taji dad'i ya yafe Mata Najeeb kallonta yayi tare da yamutsa fuska yace enough haka ya isa Najwa tace kasan how I miss you kuwa?? Wlh najeeb zan iya zama banyi aure ba, just kawai in zauna tare dakai, dama bana kula kowa domin na ri'ke maka amana Jin haka yasa ya janyota jikinshi tare dayin hugging d'inta da karfi , domin shi najeeb a duniya yana son yaji mace tace dashi kawai take tare, domin irin selfish kishi nashi Najwa ganin haka yasa ta Fara shafa mishi baya tana mishi tafiyan tsutsa, lokaci d'aya ta kamo banana d'inshi nan da nan ta Mike kaman an zaburo shi Jin haka yasa Najwa lumshe ido cikin jin dad'i domin burinta zai cika yau Najeeb bai wani tsaya wasa da ita ba, ya tashi ya cire kayan jikinsa Bayan itama ta cire nata, nan ta kwanta akan gado tare da d'aga kafa daya sama ta tale Mai dakyau yanda zaiji dad'in fucking d'inta sannan ya shigeta dakyau Najeeb saka banana d'inshi yayi ya fara fucking d'inta da karfi nan Najwa ta Fara ihu tana fad'in fuck me fuck fuck ahhh fuck me hard baby Ibtisam dake d'aki taji kaman ihu, kuma irin ihun da takeji kaman ana sex mace dana miji ne, gabanta taji ya fad'i, da sauri ta tashi ta fita jin ihun tayi a wajan d'akin NAJEEB nan ta nufa wanda kofar a bud'e take taga abunda sukeyi, wani irin faduwan gaba taji wanda lokaci d'aya tayi k'asa dirshan...... Read and leave it, dnt share to anyone *IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Ibtisam gaba d'aya tsayawa tayi tare dajin wani dum, tunda taji Kalman da NAJEEB yake fad'i na sakeki I have divorce you, wani irin duhu ta gani cikin idonta, Wanda ta shiga cikin wani yanayi Wanda zan iya cewa kaman na shock, dajin Kalman bakin nashi daya furta, tayi wajan minti biyar bata san maike kanta ba, Kafin ta farga Lokaci d'aya ta sauke idonta akan NAJEEB dake faman bacci, cikin kwanciyan hankali, sannan ta fita daka cikin d'akin cikin sauri, ko kayanta bata d'auka ba wanda ya cire mata, tana shiga d'akinta tasa key tare da fashewa da kuka mai sauti Wanda ta rasa na farin ciki ne ko ba'kin ciki, kuka take Sosai Lokaci d'aya ta bud'e wardrobe d'inta tare da fara saka kayanta cikin akwati, tana kuka tana saka kayan, gaba d'aya ta rasa gane wannan kukan da takeyi, ko gama saka kayan batayi ba a cikin akwati ba, ta zauna jabar a k'asa domin kanta da taji yana mata ciwo Sosai Lokaci d'aya kuma ta kwanta a k'asan tare da lumshe ido, Wanda takeji yana mata zafi Sosai, gaba d'aya jiri takeji da ciwon kai wanda hakan yasa take bukatar tayi bacci ko zai daina, amma wani abun mamaki baccin Ya'ki zuwan mata, lokaci d'aya ta saki murmushi tare da fad'in kukan Mai nakeyi?? Ya kamata inyi farin ciki domin Allah ya rabani da wannan mashayin giyan, Mara imani, Mara tausayi wanda baya burin ganin farin ciki na, duk yanda ibtisam taso tasa ma kanta irin abubuwan da NAJEEB yake mata domin tayi murna da sakin da yayi mata amma gaba d'aya ranta babu dad'i. ABU ZARIA FEMALE HOSTEL Aisha ce zaune ita da hauwa da kubra, sai Zarah dake ta faman danna wayarta Aisha ta kalli Zarah tace wai ibtisam yaushe zata dawo ne daka tafiyar?? Saura 2week mu Fara exam fah Zarah tace Wlh ta kusa, wayanta baya shiga, amma nayi waya da Mum tace tana lafiya sun barta a can, Zarah rasa abunda zata ce musu tayi akan rashin ganin ibtisam din da basuyi ba,sai ta musu k'arya da fad'in bata da lafiya an fitar da ita waje, ita da mijinta, Allah yasa ma ranan da bata ga ibtisam din ba, basa nan sunje yawon su Aisha tace Allah ya k'ara sauk'i, ya guy d'ina? Zarah tayi murmushi domin ta gane NAJEEB take nufi. Aisha tace Kai yayanki kullum na kira baya d'auka, nayi message harna gaji, ni inaga blocking d'ina yayi domin daka baya dana kira kullum busy ake samun, dole na hakura Kubra tace wlh kina da aiki, ni dan Allah dawa zaki had'ani Wlh banda kud'i gwara inyi abunda zai amfane ni Hauwa tace cin naki da za'ayi shine zai anfaneki?? Amma kam anyi Asara Kubra tace jimin iskanci. Wlh hauwa ke y'ar iska ce, inda wani ba'ko na nan sai yace mutuniyar kirki ce, aike iskanci ki yafi namu nesa ba kusa ba, sannan Wlh banyi Asara ba domin wannan cin dai aci banana a had'a da hq ai shine rayuwa.... Duka dariya suka saki amma banda Zarah da take danna wayarta tana jinsu, domin ita dai inda sabo ta saba dajin irin wannan maganan nasu, Wanda ita a yanzu bata d'aukanshi a bakin komai Aisha tace Kai kubra Wlh iskancinki da licence kikeyinsa wato a had'a banana da hq shine rayuwa Kai kina bura uba, Wlh ni har tunani nake idan muka gama skul muka koma Gida yanda rayuwa zata kasance.... Hauwa tace Hmmm aiku zan iya cewa gwara ku akai na, domin Wlh ni da kuke gani babana kulle yake min Kar kiga yanda akayi dashi Kafin ya barni nazo skul, in kika ganni a gida yanda kika san Sayyada.... Dariya kubra ta saki tana fad'in Kai AI mudai sai dai addu'a, amma iyayen mu kallon na kirki suke mana, basu San tsiyar da muke tsulawa ba Aisha tace uhm nifa wlh yanzu aure nake son inyi domin na Fara tsorata da halin maza Wlh, ki duba muna basu hq suna ci amma daka zaran sunci sai su gudu domin Sun samu abunda suke so, ni Wlh Abun ya fara bani tsoro wani sau d'aya zaiyi dake bai K'ara nemanki har abada, wani kuma in ya fara cinka yana baka kud'i masu yawa, sai kiga in tafiya tayi tafiya ya fara baki kad'an, gashi sai k'aryan cewa suna sanki Bayan kar nake kallon shegun hq suke so bakai ba, indai sunci sun wuce wajan Kai maza na bura uba, ni Wlh inda zan samu in auri yayan Zarah dan Balarabe Aida na more, kallon Zarah tayi tana fad'in zarah yayanki Wlh koda love na kwana d'aya ne yayi dani wlh da na gama samun komai.... Zarah tace karki lalata min dan uwa, Domin shiba haka yake ba, so plz kibar wannan maganan..... Hauwa tasa dariya tare da fad'in ni dan Allah Zarah muga hotan wannan yayan naki da tabi ta damemu a kansa Aisha tace Wlh bazaki gani ba, kwartuwa salan ki gani kice ya miki Ita dai Zarah abun dariya ya bata ma, cikin ranta tace iska na wahalar damai kayan kara, domin na tabbata najeeb ko kallo baku isheshi ba, dan wannan shegen fad'in ran nashi bazai barshi ya tsaya kulasu ba, Allah dai ya kyauta wannan idan suka san shine mijin ibtisam Allah kad'ai yasan mai zasu ce Allah dai ya kyauta ya shirya su Bayan su Dad Sun dawo wanda jirginsu ya sauka a garin Kano, driver yazo ya d'aukesu daka airport inda Kai tsaye suka nufi Gidan su ibtisam Ummi tayi musu sannu da zuwa inda ta ajiye musu kayan abinci Basu dad'e da dawowa ba saiga Abba inda ya gaida Granny tare da musu Barka da dawowa, fuskan Abba a sake, nan Ya zauna suka fara fira har suka gama cin abinci Inda Dad yayi gyaran murya tare da kallon abba yace ina mai baka hakuri akan abunda najeeb ya aikata domin bashi da gaskiya, domin dai dan nasa ne Abba yayi murmushi tare da fad'in Alhmdlh na gode Allah da yasa hakan ta kasance, sannan maganan hakuri ai ya zama dole domin dukansu nawa ne, da ibtisam da NAJEEB, burina Allah ya basu zaman lafiya yasa su fahimci juna Dad yaji dad'in maganan dan uwan nashi Sosai, wanda yaji kunya yanda ya nuna yana bin Bayan Najeeb, amma gashi dan uwan nashi ya dauki najeeb da ibtisam duk Abu d'aya Nan sukai ta fira inda su Mum suka wuce hotel Bayan sunyi musu sallama akan daka nan zasu wuce gida basai sun biyo ba gobe, har waje suka rakasu inda suka tafi, sannan suka shigo cikin gidan inda suka zauna a falo. Abba yace ita ibtisam din gaba d'aya na rasa inda ta koyi taurin Kai, kwata kwata Banyi zaton irin wannan kafiyan daka gareta ba. Granny tace ai sai yasa gwara a barsu a can, su zauna waje d'aya, domin kaf duniya babu Abokin rufa asiri kaman dan uwanka, ni nasan an cuci ibtisam duba da irin halin Najeeb din, sannan kuma na Lura ita bata sonshi, har yanzu kabir shine a ranta. Abba yace aiko zanci gidansu, inaga saina yi maganinta sannan zata gene ita da kabir babu yanda aure zaiyu a tsakaninsu, sannan ta saka MA ranta ita matar aurece ba budurwa ba Granny tace hakane Abba shuru yayi yana nazari wanda yasan dagaske najeeb yana shan giya, toh amma ya zaiyi, shima NAJEEB din d'ansa ne, dole hakuri za suyi su dinga mishi addu'a akan Allah ya yaye mishi wannan musiba data sameshi..... Ummi ce ta katse mishi tunani da fad'in yanzu haka zasu zauna? Abba yace kaman ya?? Ummi tace toh irin abunda yakeyi, kalla yanzu yasha giya yace bashi yayi ciki ba, daka baya aka gane nashi ne, nan gaba Allah kad'ai yasan mai zai faru..... Granny tace babu abunda zai faru sai alkhairi baki ya fad'i alkhairi ko yayi shuru ta k'arasa maganan tare da tsuke baki alaman maganan ummi bata mata dad'i ba Shi kam Abba cewa yayi babu abunda zai faru insha Allah, muyi Ta musu addu'a tare da fatan zaman lafiya *AMERICA* NAJEEB Bayan ya farka daka bacci ganinshi a irin yanayin da yake yasa yayi murmushi domin ya tuna da ya Kawo Ibtisam cikin d'akin lokaci d'aya kuma ya gimtse fuska tare da tunawa da abunda ta fad'a mishi, da sauri ya lumshe ido domin takaici inda ya tuna daka nan ya d'auko bottle din giya ya fara sha, tabbas yayi sex da ita duk da bai tuna ba, domin yanda ya ganshi babu kaya yasan hakan ya faru.... Kai tsaye yayi toilet tare dayin wanka sannan ya fito domin yunwa yake ji, har zai wuce ya tsaya tare da bud'e kofarta ya jita a rufe wanda ya tabbatar tasa key ne a jikin kofar ta rufe Nocking ya fara Mata Ibtisam dake kwance kanta na Mata wani irin azabban ciwon kai, ga jiri kasa tashi tayi domin bazata iyaba, dan gaba d'aya a bata jin dad'in jikinta ga yunwa Tana ji, amma saboda jiri ta kasa tashi, taje taci abinci Najeeb jin yana buga kofar ta'ki bud'ewa yasa ya fara kiran sunanta ibtisam ibtisam, Shima shuru, lokaci d'aya gabanshi ya fad'i kodai yayi mata wani abu ne ba tare daya Sani ba?? Kai no da sauri ya koma d'akinta ya d'auko key yazo yasa a kofar d'akin nata ya bud'e, a kwance ya ganta babu kaya a jikinta ta kudundune alaman tana jin fever, ga kaya kuma data Fara sawa cikin akwati Da sauri ya nufeta yana kiran sunanta da ibtisam, d'agota yayi yaji jikinta zafi rau, yace you have a fever and you are sleep in d floor D'agota yayi sama tare da d'aukanta yayi kan gadon d'akin da ita ya kwantar da ita akai, tare da lullubeta da blanket sannan ya fita da sauri Jim kad'an sai gashi ya shigo d'auke da paracetamol ya Ruwa a hannunsa ya d'agota tare da fad'in gashi kisha Ibtisam juyar dakai tayi alaman baza ta shaba, najeeb ganin haka yasa yace don't worry bazai ma cikin ki komai ba, I ask a doctor yace in baki paracetamol, k'okarin k'ara kai mata yayi bakinta amma ta'ki sha, yace oh plz ibtisam kisha mana, don't behave like a small baby, just take the medicine for d sake of our unborn child plz yanda yake mata maganan kaman cikin rarrashi yake mata Ibtisam ji take kaman ta tureshi amma bazata iya ba, domin gaba d'aya bata son yana mata maganan wannan cikin dan ita har yanzu tana kan bakanta akan saita zubar da cikin Najeeb janyota yayi tare da tura mata maganin ya saka mata ruwan a baki, Wanda yasa dole tasha badan taso ba, tana k'okarin komawa ta kwanta ya janyota tare da rungumota yana fad'in I have told you ba'a shan magani a kwanta, sai ya..... Amai ta farayi wanda yasa yayi shuru domin duka a jikinsa yake domin ya rungumeta ta bayanshi duka ta batashi Wanda yaji Aman har cikin jikinshi ya shiga domin irin rigan nanne Mai Shara Shara yasa har ana ganin singlet d'inshi Tana k'okarin taja da baya domin tasan ta bata shi,amma ya k'ara rukota tare da fad'in stay calm Ibtisam wani irin amai ta kar'ayi Mai yawa Wanda gaba d'aya tuwan da taci saida Ya fito sannan da maganin da tasha duka ya fito waje, gaba d'aya bakinta daci yake mata ga wani ciwon kai Mai zafi da takeji har tana jiyo irin bugawan da zuciyarta take mata Jikinta rawa yake mata Sosai, ga tsoran ta bata ma najeeb kaya Najeeb Lura data gama amai din yasa ya cireta daga jikinsa tare da fad'in kin gama?? Ganin yanda yake kallonta yasa ta d'aga mai Kai alaman eh na gama Rigan jikinshi ya cire tare da d'aukanta cak yayi toilet da ita kasa tsayawa tayi ganin haka yasa dole ya tsaya duk da tana jin kunya amma ta kasa magana, najeeb Wanke mata jiki yayi tare da tube kayansa shima a gabanta, da sauri ta rufe ido domin faduwan gaba da taji Ganin haka yasa ya saki wani irin shu'umin murmushi tare da matsota jikinsa yasa bakinsa wajan kunnanta yace kinyi wankan tsarki??? Banza dashi tayi domin bata da lokacin bashi amsa, ita Abu d'aya ta sani shine yanzu ita ba matarsa bace..... Lokaci d'aya wani karfi yazo mata, ta tureshi tare da fad'in just go out from hare Najeeb k'ara kamota yayi tana son magana ganinshi ba kaya yasa tayi shuru tare da rufe ido, ganin tayi shuru yasa ya kunna musu shower Ruwa ya fara zuban musu, ibtisam jin ruwan sanyi amma ba Sosai ba yasa ta wani kankameshi tana son tabar wajan Lokaci d'aya ya k'ara matseta banana d'inshi data Fara tashi wanda ya fara shafa mata jiki gashi dukansu babu kaya yasa ta Fara k'okarin fad'i ka sakeni am not your wi....... Bakinshi yasa cikin nata ya fara tsotsa, ibtisam fara tureshi tayi amma ya kama hannunta ya matse gaba d'aya ta kasa komai sai kissing d'inta yake yana tsotsan bakin Nata tare da lashe k'asan lebanta yana tsotsa...... Yayi wajan 5mnt yana tsotsa gaba d'aya banana d'inshi ta tashi zandar dar Sunan wani turare zandariya toh haka banana din NAJEEB ta tashi, babu abunda yake bukata sai dai yaji banana d'inshi ta shiga cikin Hq d'in ibtisam domin a matukar bu'kace yake da ita. Idon ibtisam a rufe tana hawaye, ga kirjinta dake faman buga mata fat fat fat Harshen shi yasa ya fara tsotsa kan nononta dake a tsaye kyam Bayan ya tsugunna ya rage tsawonshi ibtisam da sauri ta bud'e ido tare da fara tureshi Tana fad'in najeeb am not your wife just leave me don't forget you have d..... Hannunshi yasa akan bakinta ya rufe Mata shi tare da fad'in you are my wife, and you are my destiny, ibtisam just put it on your mind we Will stay together till our last breath, destiny put us together, so don't repeat that world again, you are my wife my unborn baby mother...... Wani irin matsa yayi mata Wanda take sauke numfashi dakyar a hankali ya sauke hannunshi daya tare da kamo bakinta ya fara tsotsa a hankali yasa banana d'inshi cikin hq d'inta wani irin k'okarin matsawa tayi amma ya rukota da karfi da dayan hannunshi ga bakinshi na cikin Nata gashi yana fucking d'inta a tsaye Ibtisam gaba d'aya babu abunda take sai hawaye, najeeb bai wani dad'e yana fucking d'inta ba, ya samu yayi realising da wuri domin ganin yanda take ta jan jikinta duk da ya ri'keta Bayan ya cire banana d'inshi ya rungumota tare da fad'in am sorry, plz dnt cry, I don't want to see you cry just for my baby, plz Idan kina kuka even my baby will hurt..... Ibtisam wani irin haushin shi taji lokaci d'aya wato baby d'inshi yake ji, wlh saina zubar da wannan cikin, sai kuma ta fashe da kuka tare da fad'in maiya aikata mata kuma yanzu?? Ya saketa and yayi sex da ita?? Innalillahi'wa inna ilaihirajiun Najeeb jin tana kuka Sosai yasa yace plz stop it, tare da fad'in Bari in fita kiyi wankan tsarki, am waiting for you Kai tsaye ya fita direct d'akinshi ya shiga inda ya fad'a toilet yayi wanka, sanna ya fito yasa boxer da singlet kawai ya nufi d'akin ibtisam yaga har yanzu bata fito ba, shida kanshi ya nufi kan gadon d'akin inda ya cire bed sheet din tare da goge amai din daya taba katifan da bed sheet din, sannan ya fitar dashi bai dad'e ba sai gashi da wani bed sheet din inda ya fara shimfid'a, bai wani shimfid'u da kyau ba ya barshi haka sannan ya fita Bai dad'e da fita ba ibtisam ta fito daure da towel tana tafiya dakyar alaman jikinta babu kwari, ganin an shimfid'a wani zanin gado yasa ta gane najeeb ne domin dai Mai aikin tasan bata nan, balle tace itace kuma ganin ba'a shimfid'a dakyau ba yasa ta gane shi dinne dai Wata doguwar riga tasa wanda ya tsaya mata wajan giwarta, domin y'ar kanti ce rigan Ibtisam kwanciya tayi akan gadon d'akin tana hawaye, domin tunawa da abunda ya faru ita da najeeb yace ya saketa sannan yazo yayi sex da ita which ita ba matarshi bace k..... Lokaci d'aya tayi shuru tana tunani tare da tambayan kanta Toh miye hukuncin wannan sakin?? Is like kaman bai San yama mata ba??? Lokaci d'aya ta tashi domin taji karfi a jikinta har zata fita sai kuma ta tsaya tare da fad'in no why will I ask him?? Bai kamata ba, gida ya kamata inje or in tafi skul kai tsaye in fad'ama Zarah abun daya aikata duk ta fad'a musu.... Yes haka zanyi gobe dole in fita da safe in koma ba tare da saninshi ba, wannan tunanin da tayi yasa ta koma da sauri tare da kwanciya, lokaci d'aya kuma ta tashi ta fita domin yunwa take ji Sosai Kai tsaye kitchen ta nufa inda ta Fara dube dube da sauri ta bud'e fridge ta d'auko yoghurt ta Fara sha.... Lokaci d'aya ta cire a bakinta tare da sauke ajiyan zuciya tana nishi sama sama, lokaci d'aya taji amai da gudu tayi d'aki inda suka had'e da NAJEEB ganin ta wuce da gudu yasa ya bi bayanta, har toilet inda ta Fara kwarara amai Sosai kaman zata fito da kayan cikinta Najeeb cikin tausayi yake kallonta, yana mamakin yanda yanzu take bashi tausayi, Wanda yasan saboda cikin shine dake jikinta yasa take bashi tausayi Sosai Bayan ta gama amai din ta dauraye baki tare da dauraye fuska. Kamota yayi yana mata sannu, lokaci d'aya tasa mishi kuka Sosai Najeeb ido ya kura mata tare da kallonta, baice Mata komai ba har saida ya zaunar da ita akan kujera yace muje hspt a duba ki aga Mai yasa kike amai? Kai ta girgiza cikin kuka tace dan Allah ka maidani gida.... Kallonta yayi sannan yace why?? Ibtisam cikin kuka tace komai naci bayamin dad'i a nan, Ina bukatar abubuwa Wanda bana samu a nan Najeeb yace tell me Mai kike bukata a nan I will get it for you, tare da kamo hannunta ya matse yace tell me what do you want?? Ibtisam tace dan Allah Abu d'aya nake so shine ka Mai dani gida plz, ina bukatar Inci abincin ummi and alot plz take me back home Najeeb kallonta yayi tare da fad'in OK ibtisam but I need to tell you something ina son in ro'keki akan Idan kin koma plz take care of my unborn child I never beg someone for something but ke Inayi akanki, plz ibtisam just take care of my baby, am begging if something bad happens to my unborn child you will regret knowing me in ur lyf Look I don't want to show you my other bad side, I try to be good for you just saboda kina d'auke da ciki na a jikinki, ibtisam I know that I don't love you but don't harm my child just akan wani bad dalili naki If something bad happens.... Ido ya lumshe tare dayin shuru sannan ya bud'e tare da k'ura mata ido yace no we will go to Nigeria together cos I don't trust you Ibtisam cikin ranta tace Wlh kaman na zubar na Gama, indai ciki ne wlh saina zubar, sai dai ka mutu amma saina zubar, kuma Idan muka je Nigeria ai dole ka rabu dani tunda ka sakeni, Danni yanzu ba matarka bace wlh... Katse mata tunani yayi tare da fad'in where is your passport Tashi tayi ta d'auko mishi, yace OK get ready gobe zamu tafi, zan kaiki da kaina but only 1month za kiyi ki dawo gidan mijinki Ibtisam bata ce komai ba Ganin zai fita yasa ta kira sunanshi Tsayawa yayi tare da kallonta Tace plz am hungry and na kasa c...... Shuru tayi sannan tace ina son cin abinci plz ko wani iri Bai bata amsa ba ya fita Ganin haka yasa ta kwanta tana sauke numfashi, tunanin kabir ne ya shigo mata, wanda tasan har yanzu yana jiranta domin tasan tana gama idda zai aureta, sai dai wannan cikin da zai kawo mata matsala wanda dole ta zubar dashi, domin har abada bata fatan had'a zuri'a da Najeeb, domin bazata haifi y'ay'a a dinga kiransu da ubansu dan giya ba, dole ta zubar dashi, wani irin murmushi ta saki domin tunawa da tayi gobe zasu Nigeria inda take ganin duk wata matsalanta ya kau indai har suka je Nigeria din Tana nan zaune saiga najeeb ya dawo inda ya kawo mata abinci, wanda bata san ko wani iri bane amma data Fara ci sai taji kaman rice, ci take Sosai domin taji dad'in abincin, shi kam fita yayi domin yaje ya fara had'a kayanshi da zaiyi tafiya dasu kwana uku zaiyi kawai ya dawo, saboda aiki Yana shiga d'akinshi wayarshi ta Fara ringing d'auka yayi yaga Najwa ce, najeeb har kiran ya tsinke bai d'auka ba, lokaci d'aya ya fara mamaki domin shi gaba d'aya yaga ya sauya matan da yake kira su zo domin mishi massage daka nan kuma sai kid'a ya canza, tunda ibtisam tazo gaba d'aya bai kira kowa ba, mamaki abun ya bashi tare da kwanciya akan gadon d'akinshi yana tunani tare da fad'in what wrong with me?? Lokaci d'aya yace why will I call them to come, after Ina samun biyan bukata wajan ibtisam, ido ya lumshe gaba d'aya suran jikin ibtisam yake gani a idonshi tun daka fuskanta har nononta cikinta hq d'inta har k'asan kafarta komai ganinshi yake a cikin idonshi, lokaci d'aya ya saki wani irin murmushi tare da bud'e idonshi ganin Najwa yayi a kansa a tsaye..... Da sauri ya tashi zaune tare da fad'in you?? What are you doing hare?? How dare you come to my house without my permission, and you even have d got to enter my room??? Najwa k'asa ta zube tana kuka tare da apologising d'inshi akan ya yafe mata yayi hakuri su koma kaman da Najeeb ganin yanda take kukan sai yaji zuciyarshi for d first time tayi mishi sanyi tare da fad'in keep quiet, and stop dat crying.. Da sauri ta Fara goge hawayen idonta tare da tashi ta rungumeshi domin tasan ya huce tunda harya kulata, kiss take mishi tako Ina a jikinsa alaman taji dad'i ya yafe Mata Najeeb kallonta yayi tare da yamutsa fuska yace enough haka ya isa Najwa tace kasan how I miss you kuwa?? Wlh najeeb zan iya zama banyi aure ba, just kawai in zauna tare dakai, dama bana kula kowa domin na ri'ke maka amana Jin haka yasa ya janyota jikinshi tare dayin hugging d'inta da karfi , domin shi najeeb a duniya yana son yaji mace tace dashi kawai take tare, domin irin selfish kishi nashi Najwa ganin haka yasa ta Fara shafa mishi baya tana mishi tafiyan tsutsa, lokaci d'aya ta kamo banana d'inshi nan da nan ta Mike kaman an zaburo shi Jin haka yasa Najwa lumshe ido cikin jin dad'i domin burinta zai cika yau Najeeb bai wani tsaya wasa da ita ba, ya tashi ya cire kayan jikinsa Bayan itama ta cire nata, nan ta kwanta akan gado tare da d'aga kafa daya sama ta tale Mai dakyau yanda zaiji dad'in fucking d'inta sannan ya shigeta dakyau Najeeb saka banana d'inshi yayi ya fara fucking d'inta da karfi nan Najwa ta Fara ihu tana fad'in fuck me fuck fuck ahhh fuck me hard baby Ibtisam dake d'aki taji kaman ihu, kuma irin ihun da takeji kaman ana sex mace dana miji ne, gabanta taji ya fad'i, da sauri ta tashi ta fita jin ihun tayi a wajan d'akin NAJEEB nan ta nufa wanda kofar a bud'e take taga abunda sukeyi, wani irin faduwan gaba taji wanda lokaci d'aya tayi k'asa dirshan...... Read and leave it, dnt share to anyone*IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Ibtisam gaba d'aya duhu ne ya rufe Mata ido wanda hakan yasa bata ganin komai, wani ruwa ne ya fara zubo mata daka hq d'inta..... Gaba d'aya tun daka lokacin bata K'ara sanin inda kanta yake ba Najwa kam da Najeeb ana ta harka basu San maike faruwa ba, najeeb cinta yake Sosai Tana zunduma ihu, bai wani dad'e yana sex da itaba yayi realising, tare da tashiwa Kai tsaye toilet yayi wanda yayi wanka ya fito yana saka kaya dam yaji gabanshi ya fad'i tare da tunawa ibtisam fah Tana gidan...... Da sauri yasa riganshi tare da k'okarin fita Najwa tace baby Whr are you going?? Tana magana ne cikin wata irin murya Mai kasala Najeeb bai kulata ba, domin abunda ya gani a bakin kofa a kwance, da sauri ya fita ganin ibtisam a kwance a wajan, ga Ruwa dake fito Mata a k'asan kafarta Najeeb cikin rudewa yake kiran sunanta ibtisam ibtisam ibti..... Sai kuma ya kinkimeta tare da d'aukanta cak yayi waje da ita da gudu inda ya bud'e motarshi ya kwantar da ita a baya, shiga motar yayi da sauri ya figeta Kai tsaye hospital ya nufa inda suna isa ya bud'e motar ko rufewa baiyi ba ya bud'e Bayan motar ya ciccibeta yayi cikin hospital din da sauri tare da shiga..... Nan aka tareshi inda aka Kawo gadon marasa lafiya aka kwantar da ita, kai tsaye akai emergency da ita, domin a duba lafiyar ta, wani irin zufa ne yake fita daka jikin najeeb tare da fargaban maiya sameta, gaba d'aya ya tabbata taga abunda ya faru tsakaninshi da Najwa gaba d'aya saiya tsinci kanshi da rashin jin dad'in hakan, tare da jin haushin abunda ya aikata Ko zama ya kasayi sai kaiwa da komowa yakeyi, burinshi Dr ya fito ya fad'a mishi lafiyanta dana baby d'inshi Koda aka shigar da ibtisam ciki gaba d'aya ko motsi batayi, amma tana numfashi nan aka fara mata taimakon gaggawa, ga ruwan dake fita a kasanta wani fari..... Nan dai Akai mata su allura Bayan anyi Mata gwaje gwaje sannan aka saka mata drive Bayan Dr ya fito najeeb ya nufi Dr din da sauri yana tambaya Dr maiya sameta hope she is ok now?? Dr yace calm down, just follow me to my office Najeeb binshi yayi sukai ciki, bayan sun zauna Dr ya kalli najeeb yace tana da ciki an so much stress haka? Mai ciki ba'a Sonta cikin damuwa daka duka alama taga abunda ya bata tsoro because her dp is high, jininta yahau Sosai, is seems like kaman taga abunda ya sa tayi shock wanda gashi cikinta yana k'okarin fita d...... Najeeb da sauri ya tashi yana fad'in Dr plz do what ever you can plz don't allow that tin to happen, plz dr kar cikin ya fita am begging you plz dr Dr yace karka damu, mun samu munyi abunda zamu iya, but in tana irin wannan damuwan gaskiya cikin zai iya fita, domin Mai ciki firgici damuwa tsoro duk zasu iya taimakawa wajan fitar cikin dake jikinta, and wannan ruwan da yake fita irin ruwan na'kuda ne inda an barta na wani lokaci for sure cikin zai fita, but munyi iyakan k'okarin mu nida sauran doctors she is out of danger now, sai dai mun bata bed rest she need to rest for some days or weeks before we Discharge her Najeeb wani irin ajiyan zuciya ya sauke da yaji ance komai yayi Normal..... Dr ne ya katse shi tare da fad'in ku kiyaye daka sata damuwa Najeeb yace yes, sannan yace plz can I see her Dr yace yes but Bari a kaita rest room Najeeb yace OK Bayan an fitar da ibtisam daka emergency aka kaita d'akin da zata huta, har yanzu bata farka ba..... Najeeb shiga d'akin yayi ya ganta a kwance, gaba d'aya tausayinta yaji ya kamasa Sosai domin ganin irin halin data shiga, tare dayin dana sanin abunda ya aikata wanda shi gaba d'aya ya manta tana gidan, ido ya kura ma fuskanta yana kallonta yanda lokaci d'aya yaga fuskan tayi fayau ta k'ara wani haske Sosai kaman ba ita ba, da sauri ya zauna a gefen gadon tare da ru'ko hannunta ba wanda aka sa mata drive ba, d'ago hannun yayi yana shafawa tare shafa mata kanta da d'ayan hannunshi Lokaci d'aya yakai hannunta bakinshi tare da ri'ke hannun da duka hannunshi, lokaci d'aya ya fara fad'in am so sorry........ Kalman ta fito ne daka bakinsa Wanda daka duka alamu baiyi zaton zai furta hakan ba, lokaci d'aya ya lumshe idonshi tare dajin matukar tausayinta...... Lokaci d'aya ya bud'e idonshi tare da k'okarin ciro wayarshi a aljihu amma yaji wayam, sai a lokacin ya tuna bai d'auko wayar ba, tsaki yayi mara sauti gashi yana son kiran Mum domin ya fad'a mata halin da ibtisam ke ciki for the first time, zai kira mum yace ibtisam bata da lafiya, kodan tana d'auke da cikinsa ne oho Najeeb fita yazo zaiyi har yakai ba'kin kofa ya dawo tare da nufa kan gadon da ibtisam take ya sakar mata peck kiss a goshi tare da fad'in I will be back soon..... Yana fad'in haka ya fita tare da barin hospital din Kai tsaye gida ya nufa inda ya nufi d'akinshi direct yaga Najwa na kaiwa da komowa a d'akin Kallo d'aya yayi mata tare da kawar da kanshi, wayoyinshi ya d'auka tare da k'okarin fita Najwa tace najeeb I need to talk to you right now Najeeb ko kallo bata isheshi ba, balle ya bata amsa, ganin haka yasa Najwa tayi sauri tare da shiga gabansa Najeeb ido ya lumshe domin haushinta yake ji, dan sai yake gani kaman saboda ita ibtisam take wannan condition din, lokaci d'aya ya bud'e ido tare da komawa Baya inda ya nufi wajan Side drawer ya bud'e tare da d'auko kud'i dalar amurka bandir bandir har guda biyar, kai tsaye ya nufi Najwa ya kamo hannunta tare da mika mata kudin yace just go away Najwa kallon mamaki take ma najeeb, lokaci d'aya ta daure tace najeeb maina maka?? Dama Nasan wancan yarinyar akwai wani abu a tsakaninsu, ji yanda ka rud'e just kawai ka ganta a k'asa for god sake najeeb who is that girl I need to knw.... Najeeb yace she is my wife..... Najwa wani dummmm taji a kunnenta Kalman da NAJEEB yake fad'a shine yaita Mata yawo "she is my wife Najeeb Kama hannunta yayi tare da fitar da ita daka gidan, yace kar in k'ara ganinki I don't want to see your face ever again Yana fad'in haka ya rufe gidan tare da shiga motarshi ya barta a nan. Jin ya tafi sai a sannan Najwa ta dawo cikin hayyacinta, ido ta lumshe cikin takaici lokaci d'aya tace ni zaka wulakanta najeeb? Ni? Akan wata macen? And you even call her your wife how dare him.... I promise to destroy you NAJEEB indai har baka aureni ba, tana fad'in haka tayi gaba..... Najeeb koda ya koma hspt ibtisam bata tashi ba, har yanzu tana bacci abunta zama yayi lokaci d'aya kuma ya tashi tare da fita ya kira Mum Bayan mun ta d'auka take cewa yauwa Ina son dama in kiraka akan kasa ibtisam ta dawo jibi sai gashi ka kira Najeeb yace Mum ibtisam na asibti bata da lafiya and Dr ya bata bed rest Mum salati tayi tare da fad'in maiya sameta??..... Kafin yayi magana Mum tace tana Ina?? Yace Mum har yanzu bata tashi ba, yace Mum plz kizo ki kula da ita, and plz kizo mata da kayan abincin ku wanda babu a nan Mum tace shikenan zanyi magana da Dad din'ka, I will call you back, in kaga ta tashi kuma ka kirani Yace OK mum Najeeb Bayan ya gama wayan d'akin ya koma inda ya ganta still Tana bacci zama yayi hannunshi nakan nata ya ri'ke yana kallon fuskanta, lokaci d'aya ta Fara bud'e idonta Wanda suka sauka akan NAJEEB wanda yake kallonta, murmushi ya sakar mata wanda itama ta saki murmushin...... Lokaci d'aya kuma taja hannunta daka nashi tare da tashi da karfinta ta zauna tana fad'in just go away from me I hate you, I hate you NAJEEB sai kuma kuka mai sauti...... Najeeb gaba d'aya ya kasa komai domin gaba d'aya jikinshi yaji ya mishi wani iri, a duniya babu Kalman daya tsana yaji ta fad'a kaman tace bata sonshi, wannan Kalman Nata har cikin ranshi yake jinta..... Jin kukan nata yayi yawa yasa ya tashi tare da k'okarin taba ta, da sauri tace don't touch me bana son mutum mazinaci ya taba ni Wlh najeeb I never hate something in my life lyk d way I hate you, I don't even want to see your face just go away from hare am feel ashamed to call you wit Muslim name, najeeb ka cuceni ka bata min rayuwa duk wasu manyan laifi wanda Allah baya so gaba d'aya ka had'a, you are drinker womanizer duk kai d'aya Wlh I hate you...... Sai kuma kuka wi wi wi wi..... Gaba d'aya najeeb kallonta yake kaman wani Mara wayau, yana mamakin maganan dake fita a bakinta..... Lokaci d'aya kuma ya fara fad'in ibtisam just calm down I knw dat I have..... Tace dnt try to say anything to me just go away, you are nothing to me now, just go..... Najeeb gaba d'aya kukan da takeyi baya son ji, gashi Dr yace she need to rest, so much stress can affect her pregnancy.... Dan haka yace ibtisam zan fita but plz rest for a while Mai zan Kawo miki kici??? Wani irin banzan kallo tamai sannan ta kauda kanta ba tare data bashi amsa ba Yace plz tell me Mai zaki ci..... Cikin fad'a tace bana bukatar komai daka gareka, wlh duk abunda ya fito daka hannunka bana sonshi ko miye Wlh I hate you, and let me tell you Kaga wannan cikin koda zai zama AJALI na wajan cireshi Wlh sai...... Yace keep quiet ibtisam just control your self, I knw kina fushi yanzu komai kika fad'a a cikin anger ne ltr you will regret it, so just control your self plz Ibtisam tace komai na fad'a ba'a cikin anger bane I am in my senses, I knw what am saying, wlh babu abunda zanyi regretting sai Abu d'aya shine da nabar wannan cikin a jiki na har yanzu, kai kai Wlh ka cuceni, just for once have you ever think of your parent or yaran da zaka haifa, in suka taso ace ga babansu dan giya manemin mata?? Murmushi tayi tare da fad'in why will I say all this tin to you?? A person who does not care for anyone ...... Najeeb idonshi ne ya kad'a gaba d'aya magananta har cikin ranshi yake jinta, Abu d'aya yasa yayi shuru shine yana son ta daina wannan fushin just for his unborn child, yana tsoran kar wani abu ya sameshi Kallonta yayi yanda take kuka kaman ranta zai fita, lokaci d'aya ya nufeta yana Son tabata...... Tace karka cewa taban..... Drive din dake hannunta ya goce tun d'azu bata sani ba, jini ne ya fara bin ledan, najeeb da sauri yace oh my god tare da fita da sauri ya kira Dr Koda Dr yazo ya gyara mata hannun. Ibtisam ta kalli Dr din tace Dr ina son a cire min wannan cikin dake jiki na.... Najeeb yace ibtisam am controlling my anger, don't make me lose my control, ina lallabaki just..... Sai kuma yayi shuru sannan yaci gaba da fad'in just saboda you are pregnant wit my child so you have to be careful with your word Ibtisam tace do your worst, ciki ne wlh saina zubar domin bazan haifa mugun iri..... Dr ne ya Katseta tare da fad'in you need to rest plz, why are you fighting like that?? Kallon NAJEEB yayi tare da fad'in wai mai yasa kuke haka, who is she to you?? Najeeb yace she is my wife.... Ibtisam tace am not your wife am your ex W.... Najeeb yace keep your mouth shut, dnt try to say anything again.... Najeeb kallon Dr yayi tare da fad'in plz I need to talk to you in private..... Nan suka fita shida dr din inda ya buk'aci a sallami ibtisam domin su koma Nigeria, dr ya nuna ina bazasu sallameta ba saboda bata warke ba, and yanda yaga suna fad'a haka kaman akwai wani abu Nan najeeb ya mishi bayani akan matarshi ce sun samu misunderstanding ne shida ita, and all this stress da take ciki inta koma Nigeria she will be OK, dama saboda na hanata koma wane sai yasa take haka, and you can go and ask her akan in tana son komawa Nigeria Dr din yayi shuru can yace OK let me ask her Dr din komawa yayi inda ya tambayi ibtisam akan yana son ta koma Nigeria Ayi jin.... Tun kafin Dr ya k'arasa abunda yake son fad'i ibtisam tace yes Ina son komawa plz dr I need to go back to Nigeria plz Nan Dr yace OK, karki damu zaki koma Koda Dr din ya fito ya fad'ama najeeb yanda sukayi, najeeb yace I have told you, yanzu zata rage damuwa Najeeb yace gobe zasu tafi kawai, inda Dr yace daka hspt din za'a kaita airport Nan najeeb ya ro'ki Dr akan su tambayeta akan abunda take son ci, su bata coz Tana fushi dashi and yasan baza taci abunda zai bata ba Dr yace ma najeeb karya damu Najeeb tafiya yayi ba tare daya koma inda take ba, kun san Su a hspt d'insu ba irin namu bane ba'a kwana da Mara lafiya, kai tsaye ya tafi gida domin yasan inta ganshi yanzu zata Fara mishi hauka Koda NAJEEB ya koma Gida kasa bacci yayi gaba d'aya sai juyi yakeyi, yau for the first time mace taci mishi mutunci ba tare da yayi komai ba,.... Ido ya lumshe tare da fad'in I deserve more than that,.... Gaba d'aya maganan ibtisam ke mishi yawo a Kai, inda take ce mishi gaba d'aya manyan laifin da Allah ya hana su kakeyi, shan giya zina, ido ya lumshe tare da fad'in is alcohol allicit in my religion?? Tashin hankali yau for the first time da najeeb yaji yana son yasan miye abun da yake haram da halak cikin addinin Islam..... Ido ya lumshe and ko matan da yake nema yana ganin is nothing domin bai d'auki hakan a bakin komai ba, face fun, so yau ibtisam tace mishi yana aikata manyan laifuka, inda take ce mishi drinker womanizer, kenan shan giya babban laifi ne A addinance?? I thought kawai a al'adan bahaushe ne babu kyau d'aukan wayarshi yayi da sauri ya Fara danna wasu number inda yasa wayar a kunne Ji nayi yana fad'in sheik my name is Najeeb am calling you from America Mutumin yace OK why did you call me?? Najeeb yace ina da tambaya which I need to know plz Mutumin yace OK Nan najeeb yace shan giya haramun ne?? Da neman mata what I mean yin sexy da mace Mutumin yace kace sunanka NAJEEB right?? Najeeb yace eh Mutumin yace sabon musulunta ne Kai?? Najeeb yace a'a am Muslim Mamaki abun yaba mutumin taya za'ayi musulmi yace bai San shan giya haramun bane, da zina?? Jin mutumin yayi shuru yasa NAJEEB fad'in hello Mutumin yace ina jinka Lallai tambayarka ta girgiza ni, domin babu musulmin da zaice bai San abunda ka tambaya haramun bane, taya kake sallah?? Allah yace ka sanni Kafin ka bauta min..... Najeeb yace ina sallah.... Malamin yace Anya Kama San yanda ake sallah kuwa?? Inhar baka san amsan abunda ka tambaya ba am sure sallah din'ka ba dai dai kakeyi ba, ka taba Islamic skul??.. Islamiya kenan Najeeb yace eh since I was young ban dad'e ba na fita tare da zuwa America karatu Mutumin yace Subhanallah you mean tunda kazo America baka K'ara shiga wata islmic skul ba?? Najeeb yace eh... Tare da fad'in any problem Mutumin yace akwai matsala babba, lallai kana bukatar sanin addini but I will advise you to go back to islamic skul, but Zanzo America Next Week you can come and meet me Najeeb yace OK Zanzo Inda malamin yace amsar tambayarka Zan baka cikakkiya in kazo, sannan shan giya haramun ne zina haramun ne suna cikin manyan laifuka..... Najeeb yace ngd tare da kashe wayan yana tunani, lallai yana bukatar k'ara samun haske, miye haram a cikin shan giya?? Sannan miye laifin dan kayi sex da mace, gaba d'aya kanshi ya kulle...... Toh Nima dai kaina ya kulle taya za'ace dan musulmai Wanda yake musulmi bai San wannan Abun haram bane?? Ku biyoni muje zuwa........ Plz manage it Read and leave it, dnt share to anyone*IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Ibtisam bayan fitan Dr kwanciya tayi Tana tunani, tana nan kwance aka kawo mata abinci, wanda yasa ta tashi ta amsa ta Fara ci domin tana jin yunwa Sosai, gaba d'aya jin abincin tayi babu dad'i babu komai a ranta sai ba'kin cikin abunda najeeb ya aikata, lokaci d'aya ta saki kuka mai cin rai..... Gaba d'aya ajiye abincin tayi domin kwata kwata ya fitan mata a rai.... Dare ya tsala inda dukan wani rai ke bacci domin hutawa, ba'ajin k'aran komai sai na tsuntsaye da sauran dabbobi masu k'aran sauti, domin lokaci ne da duk wani Bil'adama yake bacci Amma banda zu'kata biyu Wanda wannan daren ya Zame musu Mai tsawo gaba d'aya Sun kasa bacci ganin lokaci suke kaman baya gudu ta gefen najeeb ba komai bane a ransa face tunanin ibtisam dana abunda Malam ya fara fad'a mishi Gaba d'aya najeeb sai juyi yake domin tunani yake akan halin da ibtisam take ciki a halin yanzu ita da abunda ke cikin cikinta, lallai in wani abu ya samu wannan cikin bai San yanda zaiji ba, tunda yake bai taba jin son abu ba kaman yanda yake son wannan cikin na jikin ibtisam, gaba d'aya Abun yana bashi mamaki domin shidai ba mutum bane Mai son yara amma sai gashi tun Kafin a haifi abun dake cikin Nata gashi ya kwallafa rai yana son Abun, lallai dole ya saka mata ido domin muddin ta zubar Mai da wannan cikin..... Ido ya lumshe gaba d'aya ji yayi yana bukatar sanin halin da take ciki, gashi babu dama..... Gefen ibtisam kam, babu abunda ke ranta kaman ta ganta a Nigeria ta fad'a musu sakin da yayi mata tare da abun daya aikata Bayan ya saketa, sannan ta cire wannan cikin kaman yanda ta kudiri aniyar yin hakan, sai kuma abunda ke damunta Wanda yake mata yawo akai shine yanda gaba d'aya ganin najeeb da Najwa yake ta mata yawo a ido da kuma kwakwalwarta, lallai najeeb ya cuceni, mutun mazinaci baiyi ba,..... Lokaci d'aya tace Innalillahi'wa inna ilaihirajiun, Allah yasa bai goga min wata cutar ba, sai kuma ta saki kuka tare da furta I hate you najeeb I hate you..... Ibtisam yanda taga dare haka taga Safiya domin batai bacci ba dan ta kasa yi ita Washe gari kaman yanda Dr yace hakan akayi inda NAJEEB direct ya tafi airport gaba d'aya ya d'aukan Mata kayanta da phone d'inta, ya tafi dasu. ibtisam kam daka asibti aka tafi da ita, kai tsaye akai cikin jirgi da ita ba tare da bata lokaci ba, kowa ya shiga jirgi inda ibtisam na zaune saiga NAJEEB wanda zai zauna kusa da ita Zama yayi tare da kallonta Fuskanta d'aure babu alaman dariya balle yai zaton zatai Mai magana Najeeb yace ya jikin ki?? Banza dashi tayi ba tare da tace mishi komai ba, sai ido data lumshe wanda take shak'an kamshin turarenshi Wanda take mutuwar so Najeeb ganin bata kulashi ba yasa ya kyaleta ba tare daya kuma ce mata komai ba Jirgi ya d'aga inda ya sauka a garin Abuja. Tun kafin su k'arasa mum ta turo musu driver inda suna sauka sukai Mota Bayan ansa musu kayansu a cikin motar Kai tsaye gida sukayi inda suka tarar da family Dr d'insu na jiransu domin yaga ibtisam din, ya dubata ya gani, in hspt ya kamata taje in kuma a gida zata zauna Mum duka kallonsu take cikin mamaki ko wanne idonshi yayi cirko cirko ya kumbura, Abun yaba Mum mamaki amma batai magana, ta daiyi shuru ta barsu Bayan sun gaisa da mum inda Dr ya duba ibtisam yace zata iya zama a gida but Karta dinga yin aikin komai ta zauna waje d'aya ta nutsu, sannan yace maganin da aka bata a can Sun isa. Nan Mum tayi mishi godiya sannan ya tafi Najeeb tashi yayi tare da shiga part d'inshi kai tsaye Bayan NAJEEB ya tashi Mum ta kalli ibtisam tace lafiya naga idonki haka?? Anya kinyi bacci kuwa?? Kodai yayi miki wani abu ne?? Ibtisam kuka ta Fara Sosai..... Mum tace ibtisam bar kuka ki fad'amin maike faruwa, karki damu ki fad'amin komai Am with you..... Ibtisam tace Mum NAJEEB ya sakeni..... Mum tace what saki? Innalillahi'wa inna ilaihirajiun, garin yaya?? Nan ibtisam ta Fara bata Labarin abunda ya faru harda sex da yayi da ita Bayan ya saketa duk ta bata labari Mum salati tai tayi tare da fad'in dama na fad'a najeeb yana shan alcohol amma Dad d'inshi yamin musu tare da yarda da k'aryan da yayi mishi Dafo ibtisam dake kuka tayi tare da fad'in karki damu, insha Allah komai zai wuce, tashi muje kici abinci ki huta Ibtisam tashi tayi dakyar inda suka nufi dinning mum ta zuba mata danwake Wanda tayi musamman saboda ibtisam din, Aiko nan ibtisam ta faraci kana kallon yanda takeci kasan tana jin dad'insa taci da yawa sannan ta tashi inda Mum ta kaita har d'akin zarah, saida tayi wanka sannan ta kwanta Mum Bayan ta fita daka d'akin zarah direct d'akinta ta shiga inda ta kira Dad domin ta fad'a mishi abunda yake faruwa Koda ta fad'a ma Dad shima Abun ya bashi mamaki tare da fad'in gobe su tawo Kano ita da ibtisam din, inda yace shima daka kaduna zai tawo ya samesu a can Mum tace ibtisam bazata iya tafiya ba, coz cikinta zai iya fita Tana bed rest ne, sai dai in a privet jet zamu tafi Dad yace OK, ku zauna zanyi waya da mama da kuma Umar can suje can gobe Mum tace hakan yafi kam Haka kam akayi kaman yanda dad ya fad'a ya kira Abba ya fad'a mishi cewa yana son ganinshi shida mama Inda Abba yace lafiya kuwa?? Maiya faru?? Dad yace karya damu kawai sai sunzo Najeeb tunda ya shiga part d'inshi babu abunda yake sai tunanin ibtisam, gaba d'aya magananta yake mishi yawo a Kai I hate you, I don't want to see your face.... Da sauri yasa hannu a kunnenshi ya toshe domin baya son jin abunda kunnenshi keta jiyo mishi Ya dad'e hannunshi na kan kunnenshi Kafin ya cire, inda ya fara tunanin abunda Malam ya fad'a mishi wanda ya samu number din malamin ne a TV sanda yake Wani lakca ana kira ana tambaya sai ya bada amsa a nan ne yaga abun ya burgeshi shine ya d'auki number d'in malamin, lallai Ina bukatar k'arin bayani akan abubuwa Sosai,...... Najeeb yana wannan tunanin bacci barawo yayi gaba dashi Wajan karfe 9 na dare ibtisam taji tana son cin abinci dan haka dole ta tashi ta fito tare da nufin shiga kitchen ko kuma ta duba dinning Ganin najeeb tayi zaune akan dinning ga abinci nan a gabansa amma ya kasa ci, sai juya spoon din yake, kallo d'aya ta mishi tare da kauda kanta gefe, kai tsaye dinning din ta nufa inda ta d'auki plate ta Fara k'okarin zuba abinci Kallonta yayi tare da sauke wani irin ajiyan zuciya, yace ibtisam plz I need to talk to you Banza dashi tayi tare da zuba abinci tayi gaba abunta Da ido ya bita, saida ta bace mishi sannan ya lumshe ido tare da tashi ya nufi d'akin data shiga Ganinta yayi a zaune tana tacin abinci, har zaiyi magana yayi shuru.... ita kam jin kamshin turaren da take so yasa ta d'aga kanta da sauri taga najeeb.... Wani irin tamke fuska tayi kaman bata San inda dariya yake ba Najeeb karasowa yayi inda take, inda ya zauna a gefen gadon.. Da sauri ta tashi tsaye tare daja baya tana fad'in ka tashi ka fita, domin na tsani ganinka a r.... Janyota yayi tare dasa mata hannunshi a bakinta ya toshe mata baki, ya fara fad'in ibtisam you have to listen to me Ibtisam tirje tirje take domin tana k'okarin ta kwaci kanta daka ri'kon da yayi mata Ganin yanda takeyi yasa ya saketa domin tunawa da abunda Dr yace akan cikin zai iya fita Bayan ya saketa hawaye ya Fara zuba a idonta inda ta Fara fad'in najeeb na tsaneka har abada bazan taba Sonka ba, wlh even for a minute ban son ganinka, plz am begging you just stay away from me... Lokaci d'aya idonshi ya kad'e domin a duniya ya tsani wannan Kalman Nata, yanda take nuna Mai kiyayya, yace ibtisam am your husband so dole inzo inda kike Tace you are not my husband, najeeb..... Sai kuma tayi shuru tana kuka... Kokarin matsawa yayi ya kamota tace don't touch me..... Ido ya bita dashi tare da kallonta Ibtisam tace najeeb am not your wife karka manta ka sakeni..... Oh na manta how will you knw that u divorce me?? Tunda kana cikin Maye..... Ina tayaka murna ka rabu da enemy din'ka and Nima Ina taya kaina...... Kuka yaci karfinta Shi kam NAJEEB gaba d'aya d'auke wuta yayi data furta Mai Kalman cewa ya saketa Bayan yasha giya, wani irin sarawa yaji kanshi yayi,.... Lokaci d'aya magananta ya fara mishi yawo a Kai wanda take fad'in am not your wife don't touch me...... Kenan alcohol d'in da yasha last a America shine ya furta Kalman ya saketa?? Tunawa yayi a ranan ya ganta kaman bata da lafiya..... Kallonta yayi tare da kamota ya rungumota yace ibtisam plz don't tell anyone akan cewa na rabu dake bazan iya barin Uwar d'ana ta auri wani ba, plz just for our child keep this as Secret...... Da sauri ta tureshi tare da fad'in ni inada ilimi Nasan abunda nakeyi, sannan nasan abunda Allah ya hana da kuma wanda Allah yayi hani dashi, lallai Kai tarin laifin naka kullum k'aruwa yake Bayan manyan laifin da kake aikatawa shine kake Son k'ara wani? Lallai babu komai a ranka sai duniya baka tuna Allah inda kana tuna Allah Wlh bazaka fad'i haka ba, ni ba irin matan da kake bi bane, ni nasan abunda nakeyi kuma daka yau kar I..... Yace enough ibtisam komai zai faru am still your husband and keep this on your mind yana fad'in haka ya fita Fuuuuu Ibtisam kam ganin najeeb ya fita ranta wani irin tafarfasa yake mata, da sauri ta d'auko ledan maganinta Wanda aka bata a hspt ta bud'e su duka maganin suna da yawa ta watsa a bakinta ta shanye su duka, tana murmushi tare da fad'in nasan tunda nasha wannan maganan wannan cikin zai zube and daka ya zube shikenan kowa ya huta....... Kabir ne zaune a office yana danna system d'inshi wayarshi ce tayi K'ara, alaman kira yana shigowa, d'auka yayi ya duba ganin Sunan hafsat yayi akan wayar D'auka yayi tare da sawa a kunnenshi yace madam ya akayi??.. Ta gefenta tace lafiya, when zaka dawo?? Yace did you miss me ne??. Murmushi tayi tare da fad'in alot I really miss you, and I cook your favorite food.... Tun kafin ta k'arasa yace oh I have told you, ki daina shiga kitchen kina bama kanki aiki, but baki ji abunda nace ba, kina son wahalar min da baby Hafsat tace am sorry, kasan Mai irin Lalura na ana son ta dinga yin aiki yanda inta tashi haiyuwa zaizo mata da sau'ki Yace but nidai banso, tunda baiyi kwari Sosai ba, and gani nan zuwa right now Tace OK Bayan sun kashe wayar kabir murmushi yayi domin duk wannan Abun da yakeyi yana yine domin kar Allah ya kamashi and yasan yanzu ibtisam tayi aure shima dole ya sauke hakkinshi dake kansa akan matarshi, amma so d'aya ne yaba ma ibtisam har yanzu yana Sonta Sosai, sai dai yakan ro'ki Allah akan ya cire Mai Sonta ya amshi tashi kaddaran amma Abun mamaki kullum kaman Sonta K'ara k'aruwa yake a cikin ranshi, har tausayin hafsat yake yanda take nuna Mai kulawa amma shi gaba d'aya zuciyarshi baya wajanta ko kad'an Har yanzu zuciyarshi bata cire mishi cewan zai samu ibtisam ba, sau da yawa yakan k'okarin ya cire tunanin ta in yanayi amma ya kasa sai yasa yake keeping kanshi busy saboda baya son bata lokaci wajan tunani Lokaci d'aya ya tashi tare da fita kai tsaye waje yayi inda ya nufi wajan motarshi ya shiga ya tada..... Tuk'i yake yana lafiya wani Mota ne yake ta mishi horn alaman ya tsaya Kaman bazai tsaya ba, lokaci d'aya ya faka tare da fitowa, inda motar itama ta faka a gaban nashi Wani mutumi ne ya fito cikin motar kiran golf inda ya nufi kabir din ya bashi hannu suka gaisa Kabir yace lafiya?? Mutumin yace ai yau wajan kwana biyu inata so in ganka amma Allah baiyi ba, domin ina son fad'a maka wani abu mai muhimmanci tare da k'ara fad'a maka kayi a hankali akan mutanan da kake hulda dasu, and mutane ba Abun yarda bane, wanda bakai expecting ba sai yaci amanarka, wanda bakai tunani ba shine yaudaranka ya munafunceka.... Kabir ya Katseshi tare da fad'in wai maike faruwa ne plz fad'amin mai nene??? Mutumin yace nine wanda naje ranan daurin aurenka nace kana da HIV...... Kabir ru'ko mutumin yayi idonshi ya canza Kala..... Lokaci d'aya kuma ya saki mutumin tare da fad'in kasan Mai ka aikata kuwa!? Kasan irin laifin daka aikata kuwa?? Ka cuceni ka batamin rayuwa, har yau Ina fama da dakon son ibtisam...... Mutumin yace kayi hakuri KABIR Wlh nima sani akayi, ba komai bane ya kawo ni face in fad'a maka gaskiya domin Nima Wanda ya sani aikin ya yaudareni yaci amanata...... Yace KABIR wannan aikin ba kowa bane ya sani sai abokin ka Tahir Kabir yace Tahir?? Wani irin kallo yama mutumin tare da fad'in karka kara mishi wannan k'azafin domin har abada Tahir bazai taba min wannan Abun ba..... Mutumin yace Allah sarki, haka masu kyakyawan zuciya suke dama, kuna da saurin yarda, gashi ana saurin cin amanarku, Wlh Allah d'aya ne koh?? Toh Wlh Tahir yasa ni saboda yana son yarinyar, ya Turani inje ince kana da HIV domin in an fasa auren shi yace tunda hakane zai aureta sai akai rashin Sa'a go slow ya rik'eshi a hanya har aka d'aura auren yarinyar da wani Wanda haushin wannan Abun yasa ya hanani sauran kud'in aiki na, da naga haka shine nace Zan fad'a maka gaskiya domin mu irin mu bamu da amana indai Mun ri'ke amana Toh ka bamu hakkin mu Dan haka saika kiyaye dashi, yana fad'in haka mutumin yayi gaba abunsa Kabir kam gaba d'aya wani irin dum yaji a kansa mamaki yake Tahir taya Tahir zai mishi haka!?? Lallai inko ya tabbata shi dinne yaci amanarshi, domin a yanda ya d'auki Tahir duk yanda yakai da son Abu Indai yace yana so zai bashi amma...... kai hannu ya d'aura a kanshi tare da lumshe ido yana jin wani irin jiri Dakyar ya samu ya bud'e motarshi ya shiga inda ya figa da gudu Kai tsaye office din Tahir ya nufa koda ya shiga Tahir yace a'a angon hafsat Kabir zama yayi tare da kallon Tahir yace Mai yasa kamin haka Tahir?? Tahir yace mai ya faru?? Kabir yace Mai yasa ka zama silan da yasa aka fasa aurena da ibtisam?? Da sauri Tahir ya tashi ya fara in Ina..... Kabir ganin haka yasa ya tabbatar shi dinne, dan haka yasa yace Tahir kaci amanar amintaka inda ka d'aukeni yanda na d'aukeka bazaka min haka ba, just saboda kana son ibtisam Wlh ni nasan Ina son ibtisam but a yanda nake jin abokantakar mu zan iya hakura, but kaci amanata but babu komai is part of experience Tahir yace KABIR Dan Allah kayi hakuri Wlh Sharrin shedan ne, daka baya Nayi nadama, musamman da ni ban sameta ba kaima baka sameta ba, Nasan tun sanda na ganta naji Ina sonta Wlh Sharrin zuciya ne kawai tare da shaidan dan Allah kabir kayi hakuri kar wannan Abun yasa ya zama silan abunda zai had'a zumuncin mu.... Kabir yace babu komai haka Allah ya nufa nayi imani da kaddara Allah yasa ba tawa bace yana fad'in haka ya fita yabar office din Tahir Shi kam Tahir babu komai a ranshi sai tarin nadama tare dayin dana sani da abunda ya aikata wanda bai taba jin kunya a duniya ba irin yau, lallai son zuciya ya kaishi ga halaka lallai ya biye ma zuciyarshi Wanda gashi ta kaishi dayin dana sani Innalillahi'wa inna ilaihirajiun Shi kam kabir koda ya nufi gida kai tsaye d'akinsa ya fad'a hafsat ganin haka yasa taji wani iri domin tasan indai ya fad'a irin wannan halin to tasan yaji magana akan ibtisam ne, ido ta lumshe gaba d'aya kishin ibtisam yana cinta wanda take ganin itace tasa mijin Nata ya kasa bata wani kulawa Kai tsaye ta tashi ta nufi d'akin kabir din amma Abun mamaki yasa ma kofar key ya rufe, alaman baya bukatar a shigo a damesa Wani hawaye ne ya gangaro mata a ido tare da ba'kin cikin wannan rayuwa, yaushe mijinta zai cire wannan ibtisam din cikin ransa? yaushe zai daina tunaninta? yaushe zai bata cikakkiyar kulawa? Lokaci d'aya tabar kofar d'akin tana kuka ta nufi d'akinta, lallai tana fama da son maso wani koshin wahala, ita Tana masifar son kabir amma shi ibtisam yake so Ibtisam bayan tasha maganin duka, lokaci d'aya cikinta ya fara murdawa da ciwo Sosai kaman zata mutu, ihu ta Fara saki wanda bata san tanayi ba, domin irin azaban da takeji gaba d'aya bata san inda kanta yake ba ihu take Tana kuka hannunta nakan cikinta..... Najeeb a tare da Mum suka zo d'akin da gudu Koda suka k'araso tayi k'asa hannunta na kan cikinta tana kuka. Da sauri NAJEEB ya dauketa sukai hspt da ita inda akai emergency da ita sai ihu take Tana kuka Najeeb gaba d'aya ya kasa samun sukuni domin a furgice yake tare da fargaban mai ya sameta?? Itama Mum ta kasa zama gaba d'aya hankalinta a tashe yake Dr dai yana ciki gaba d'aya jikin ibtisam yayi weak babu kwari Dr yayi wajan 40 mnt sannan ya fito inda yake fad'a musu tasha magani over Wanda hakan yasa take wannan ciwon, daka duka alamu tana son zubar da cikin dake jikinta amma yanzu ku gode Allah komai normal but if she try again zata iya samun matsala domin kuwa wannan maganin da tasha yasa mahaifarta tayi weak, is better tayi hakuri harta haifi abunda ke cikin Nata.... Tunda Dr ya fara bayani idon NAJEEB ya kad'a yayi ja, lallai ya tabbatar da irin tsanar da take mishi lallai ya tabbatar tunda har Da gaske zatai yunkurin kashe abunda ke cikinta ya tabbatar zata iya kasheshi Fuuuuu ya fita daka hspt din mum na kiranshi amma ina kota ita bai bi ba Kai tsaye inda ake siyar da alcohol ya nufa inda ya siya wajan kwalba goma ya nufi gida Koda ya k'arasa key yaba driver tare da fad'in ya koma hspt ya jira mum D'akinshi ya shiga ranshi a bace har wani duhu duhu yake gani, bud'e bottle din alcohol d'in yayi yana k'okarin sawa a baki ya tuna da maganan ibtisam din I hate you duk wasu manya laifi ka had'a, you are drinker womanizer.... Ido ya lumshe tare da kafa kwalban a baki ya fara sha yana surutai yana fad'in even I, I hate you shan alcohol d'inshi yake kaman hauka yana surutai tare da jefar da bottle din ya fashe a d'akin a kalla yasha wajan bottle hud'u kuma duk ya fashe bottle din a d'akin lokaci d'aya ya fad'a kan bottle din a k'asa....... Mum a asibti ta kwana ita da ibtisam wacce take a kwance har yanzu bata farka ba Ibtisam sai wajan asuba ta farka tare da bud'e idonta Wanda yake a kumbure ta Fara kallon d'akin, ganinta a asibti ga Mum na sallah ta gane an kawo ta hospital ne, lokaci d'aya abunda ya faru ya fara dawo mata wani irin Abu taji yazo mata tare da fatan Allah yasa cikin ya zube tunda tasha magani da yawa..... Jin muryan mum tayi tana fad'in kin tashi ne?? Ibtisam cikin dashewan murya tace eh Ibtisam tashi tayi amma jikinta babu kwari, Mum tace Bari in taimaka miki kar abun drip din ya goce... Ko da yake bari in kira su domin naga ya kusa k'arewa ma, fita Mum tayi ibtisam taba cikinta tayi wanda ya dan Fara tashi saboda yawan cin abincin da takeyi sosai, jin alaman har yanzu yana nan yasa ta saki wani irin kuka tare da fad'in duk wannan wahalan da nasha?? Wannan wani irin jarabban ciki ne haka?? Wlh in bai fita ta sauk'i ba zanje a wanke shi ta yanda zai fita da hujja Shigowan mum da nurse yasa tayi saurin goge hawayen idonta, nan nurse ta cire mata drip din Bayan mum ta tambaya ko akwai wanda za'a k'ara mata?? Nurse din tace a'a sai dai in dr yazo Ibtisam toilet ta shiga inda tayi alwala tare dayin sallah, Bayan ta idar ta koma kan gadon ta kwanta wanda Tana tafiyan ne dakyar Mum Tana zaune har Dr yazo ya duba ibtisam Dr Ya kalli ibtisam yace ya jikin?? Tace da sau'ki Yace ibtisam Mai yasa kika sha magani da yawa haka?? Kina son cikin ya zuba NE?? Ibtisam shuru tayi ba tare da tace komai ba, wanda ta tabbata Mum tasan komai wani irin kunya taji Sosai Dr yace ina son in baki shawara Idan kika k'ara yunkurin yin hakan zaki iya samun matsala domin mahaifarki bata da kwari, so you have to be very careful Indai kina son rayuwarki Nan Dr yace zata zauna na kwana biyu a nan, inda Mum tace bazasu iya tafiya gida ba Dr yace zasu iya but tana bukatar hutu sosai, koda Kun koma Karta dinga aikin komai Nan Mum tace shikenan inda Dr ya sallamesu suka koma Gida, koda suka isa Gida mum saida ta had'ama ibtisam ruwan dumi a cikin bath sannan tace taje tayi wanka Bayan ibtisam ta shiga toilet mum direct d'akin NAJEEB ta shiga inda ta ganshi a k'asa ga jini dake zuba a jikinshi wani irin ihu ta saki mai firgitarwa da sauri ta nufeshi ta juyo dashi domin ta kife ya fad'i cikin mayen giyar da yasha inda ya fad'a akan kwalba Wanda ya sokeshi a cikin sa, Bayan ta juyo dashi ta Fara kuka ganin kwalba da sauri ta d'auki wayarta tana kuka lokaci d'aya ta kira Dr inda ta fad'a mishi yazo da kayan aiki kwalba ya sokar mata da a ciki Ciki ta koma inda sai a sannan ta lura dako numfashi bayayi..... Wani irin ihu ta kurma mai ban tsoro wanda yasa ibtisam dake d'aki itama ta fito da sauri ta nufi gefen da taji ihun da yake a bud'e mum tabar kofar ibtisam itama shigowa tayi ganin halin da yake ciki yasa itama ta tsorata ganin jini a daskare Wanda da duka alama ya dad'e shine ya fara bushewa, Wanda ga wani shima yana zuba lokaci d'aya taji tana jin jiri ita dafa bangon d'akin tayi ta sulale tayi k'asa itama........ Read and leave it, dnt share to anyone......*IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Mum ganin haka yasa ta kuma rud'ewa tare da salati, cikin tashin hankali ta nufeta, Shigowan dad ne yasa ya tsaya yana kallon ikon Allah, gaba d'aya kasa magana yayi sai kallo da yake binsu dashi ga NAJEEB kwance jini na zuba ga ibtisam itama kwance, lokaci d'aya yayi karfin halin ciro wayarshi ya fara kiran Dr..... Jin sallama a falon yasa Dad fita, Dr ne yazo inda Dad ya mishi Iso har cikin d'akin najeeb din, inda Dr yaga kwalban daya sokeshi da kuma irin ciwon da yaji, nan take dr yace dole sai anje hspt, Mum fita tayi ta kira masu aikinta inda aka Kama ibtisam su Dad kuma suka Kama najeeb Wanda gaba d'aya basu San a wani hali yake ba Kai tsaye hspt aka nufa dasu, inda duka aikai emergency dasu, Dr har uku suka shiga tare da nurse domin ceto rayuwarsu Dad da Mum kam gaba d'aya sunyi zugum, musamman Dad yau da yaga abunda ya firgita shi, Domin kwalban giyan daya gani a dakin najeeb din, wanda bai shaba da kuma wanda ya fasa yaji mai wannan raunin, yau kawai for the first time yaji ya aikata babban kuskure na tura d'ansa waje karatu, ba tare da mai kula dashi ba, yau ne rana ta farko da Dad yaji ibtisam bata dace da d'ansa ba, yau ne rana ta farko yayi dana sani...... Wani irin fargaba yakeyi tare da tsoran yanzu idan dan nasa ya mutu Mai zaice ma Allah wanda ya tabbata giya yasha har yayi yawa yasa ya fad'a cikin wannan halin, Innalillahi'wa inna ilaihirajiun. Lallai ya cuci kansa tare da d'ansa gaba d'aya bai bashi ilimin addini ba, baima taba Ankara da kula da irin yanda yake gudanar da abunda addini yace ba, shidai d'ansa kawai yayi karatun boko, domin shine yake ganin hanyar data dace bana addini ba...... Mum ce ta katse ma Dad tunani cikin kuka tare da fad'in yanzu ka gani koh?? Ka tabbatar ma kanka koh??? Ka gani da idonka abunda d'anka yake aikatawa, wanda son d'anka da kuma rashin yarda da abun da wani ya fad'a maka saina wanda d'anka ya fad'a gashi yanzu ka gani da idonka, yanzu idan ya mutu Mai zaice ma Allah?? Kwata kwata babu ruwanka da irin rayuwar da d'anka yakeyi Kai komai ya fad'a a wajanka shine dai dai, wlh ka cuceni yanzu inya mutu shikenan ya tafi wanda giya ta zama ajalinsa tunda ita yasha ya bugu ya kasa gane mai ke gabansa Wlh...... Sai kuma tayi shuru can tace ba Kai d'aya bane Mai laifi harda ni Nima uwa ce, ya kamata in kula da irin tarbiyarsa duk da ka nuna akan NAJEEB kai keda power sosai...... Dad jin yanda take magana ga mutane na kallonsu yasa ya janyota tare da fad'in dan Allah kiyi shuru muna asibti ne..... Mum kuka take Sosai amma gaba d'aya tasan an gama da najeeb, which tasan sune da laifi, wanda dad d'inshi yake ganin kaman gata yake mishi bai San cutanshi yake ba, tunda bai barshi yasan addini ba, gashi yanzu ya girma Wanda d'aukan karatu zai mishi wuya bama lallai yayi ba, domin sun riga Sun bata Abu tun Farko gyaruwanshi zaiyi wuya inma ya gyarun Koda aka shigar da najeeb da ibtisam nan dr daya yayi kan ibtisam wacce take a sume domin jinin data gani yasa ta jiri tare da tsoro wanda ya sata ta sume, ga jini daya Fara zubar mata a kasanta....... Shi kam NAJEEB aiki za'ayi mishi domin kwalban Bayan ya huda shi akwai wanda ya karye ya shigan mai ciki, wanda yasa dole sai anyi mishi aiki domin a ciro thank god baima taba mishi hanji ba..... Dr ne ya fita inda su Dad suka tashi suna tambaya akan ya ake ciki?? Dr yace dole sai anyi mishi aiki, domin kwalban ya shigar Mai ciki, nan yaba Dad takarda yayi signing Inda Dr ya koma domin Ayi MA NAJEEB din aiki Gaba d'aya su Mum sun shiga cikin tashin hankali tare da damuwa Sosai, wayar Dad NE yayi k'ara d'auka yayi yaga Abba ne Bayan yasa a kunne Abba yace gamu Munzo ance wai kuna asibiti Dad yace eh, kusa driver ya kawo ku, kace mi.... Bari in kira driver din ka shiga ka ajiye motarka a ciki saiya d'auko ku ata gida Su Abba basu dad'e ba sai gasu sun zo shida Granny cikin tashin hankali Granny ta Fara magana maiya faru Waye baida lafiya?? Dad yace najeeb da Ibtisam Granny salati ta saki tare da fad'in ciwo lokaci d'aya haka?? Maiya samesu ni aminatu Jin ihun ibtisam yasa sukai shuru cikin tsoran maike faruwa da ita..... Gaba d'aya sunyi jigum.. Ibtisam farkawa tayi tana jin wani irin mugun ciwon ciki wanda ba komai bane ya sata hakan sai miscarriage din da tayi wanda domin abunda zata haifa gashi ya fito a dunkule kaman kwado amma bashi da girma Sosai, wanda hakan ya nuna alaman cikin mace gareta gashi ya zube, sauran jinin dake cikinta shine yasa ta murdawan ciki Sosai take wannan ihun, wanda yasa dole za suyi Mata wankin ciki Granny dake waje bata san abunda ke faruwa ba, babu abunda take sai kuka domin a duniya bata son abunda zai taba lafiyar ibtisam ita da NAJEEB, domin Tana matukar sonsu, gashi yanzu tana jin ihun ibtisam din Wanda gaba d'aya yasa ta shiga cikin rud'ani Jin ibtisam din tayi shuru yasa Granny K'ara tsora Dr ne ya fito inda yace suje office d'inshi kai tsaye dukansu suka bishi Inda Dr yace anyi nasara anyi ma najeeb aiki, an cire mishi kwalban, sai dai ina Mai baku shawara akan ku tabbata ya daina shan alcohol domin zai iya taba mishi kidney, dan yana sha da yawa wanda hakan yasa har ya fara taba Mai amma ba Sosai ba, idan yaci gaba dasha am sorry to say Indai harya taba Mai Toh mutuwa ne..... Sannan ya zubar da jini da yawa mun K'ara Mai Salati Granny tasa tana kuka Dr yaci gaba da fad'in ita kuma macen razanan da tayi yasa cikinta ya fita...... Granny kuka take Sosai, cikin data kwallafa rai dashi shine ya zube?? Innalillahi'wa inna ilaihirajiun, yanzu jikan nata da take burin yazo duniya shine ya tafi?? Kuka take Sosai tare da fad'in Allah yasa hakan shine alkhairi Dr yace ita macen yanzu babu wani matsala Domin anyi Mata wankin ciki, shine dai dai bai Farfad'o ba har yanzu But karku damu any moment from now zai iya tashi Nan su Dad suka fita koda suka fita inda su ibtisam d'in suke suka nufa wanda take kwance tana hutawa Najeeb kuma na kwance har yanzu bai farka ba Ibtisam gaba d'aya hawaye takeyi domin tsintar kanta tayi da ba'kin cikin zubewar cikinta, kuka take Sosai Wanda yasa NAJEEB farkawa tare da bud'e ido a hankali ya ganshi a kwance a asibiti da sauri yayi yunkurin tashi amma saiya kasa tare da ri'ke cikinshi, lokaci d'aya ya koma gaba d'aya Abun daya faru ya fara dawo Mai..... Da sauri ya tashi tare da tsige drip din dake hannunshi Wanda dai dai lokacin su Mum suka shigo Jini ke zuba a hannunsa da sauri Mum tace najeeb...... Najeeb kam k'okarin tashi yake.... Ibtisam itama tashi tayi ganin jini yana zuba a hannunshi yasa ta nufeshi da gudu tare da cire hulan dake kanta tana k'okarin tasa Mai a hannu ya tureta tare da fad'in don't you dare touch me....... Tsayawa tayi sororo tana kallonsa Najeeb kam fita yake son yi amma Mum ta rik'eshi Dad ya fita kiran Dr sai ga Dr da Dad sunzo tare inda ya kamo hannun najeeb din da yake zubar da jini aka samai auduga aka matse Dr yace najeeb bai kamata ka tashi ba you need to rest..... Najeeb yace no Dr am OK I have to go, bana son zama a hspt Ina bukatar tafiya gida Dr yace plz najeeb ka koma ka kwant.... Najeeb yace I said no Dr zan tafi America zan kula dakai na just allow me to go.... Dr babu yanda ya iya yace OK tare da bashi magani inda itama ibtisam aka bata Kai tsaye gida suka nufa inda najeeb yake ganin dishi dishi Dad ya taimaka aka kaishi d'akinshi inda ya kwanta Ibtisam kam gaba d'aya jikinta taji ya mutu gaba d'aya zubewar cikinta yasa taji komai baya mata dad'i, bata taba sanin cewa Ashe tana son cikin ba saida akace ya fita kuka ta saki mai cin rai...... Tana cikin kukan mum ta shigo ta ganta cikin wannan halin inda Mum tace tayi hakuri ta tashi taje tayi wanka, sannan ki tabbata kin gasa jikinki domin kina k'aramin jego ne..... Jin muryan Granny sukayi tana fad'in tashi muje inyi miki Granny ta kalli Mum tace kisa a had'o Mata tea tasha Ibtisam tashi tayi Granny ta Mata wanka, gaba d'aya ibtisam bata jin dad'in komai, amma da tayi wankan sai taji jikinta yayi mata karfi Najeeb kam gaba d'aya ya kasa bacci gaba d'aya abunda ibtisam ta aikata yasa gaba d'aya yaji ko ganinta baya son yi, wanda ya tabbatar tsanar da take mishi yayi yawa, tunda har zata iya k'okarin cire cikinshi dake jikinta...... Shida kanshi yasan yayi hakuri yayi accepting d'inta but amma ita ta kasa ido ya k'ara lumshewa yana jin zafin abunda ta aikata, ga zafin aikin da aka mishi domin alluran kashe zafin da aka mishi ya daina aiki, gaba d'aya zafi wajan yake masa Sosai..... Shigowan mum yasa ya kalli bakin kofar domin yaga Waye, ganin Mum yasa ya kura mata ido harta k'araso inda yake, tace sannu ya kamata kayi wanka ko zaka ji karfin jikinka Ido ya lumshe alaman baya son magana Ganin haka Mum yasa tayi dan murmushi tare da fad'in idan kayi wanka zaka ji karfin jikinka, sannan kaci abinci kasha magani A hankali yace Mum plz I need to be alone, just go out Mum kallonshi tayi tace son zan fita but sai kaci abinci kasha magani Yace Mum I told you to leave, bazan shaba just leave me alone plz Mum ganin haka yasa ta tashi jiki a sanyaye ta fita ta barshi. Gaba d'aya najeeb jin zuciyarshi yake yana tafarfasa lallai komai zaima ibtisam bai kamata tace zatai yunkurin zubar Mai da ciki ba, duk da yasan ya mata laifi Sosai, but why zatai yunkurin cire mishi jininshi daka jikinshi, ido ya lumshe cikin takaici gaba d'aya zafin da yakeji na aikin da aka mishi bai Kai ko rabin zafin da zuciyar shi take mishi ba, domin wani irin tafarfasa yake ji, lallai inta k'ara yunkurin aikata abunda ta aikata zai Mata abunda zatai mamaki Dad ne da Abba da Granny sai Mum a falo, inda Mum take fad'a musu abunda najeeb ya aikata Bayan yasha giya inda ya saki ibtisam, sannan ya sadu da ita Bayan ya furta Mata Kalman saki cikin Maye Granny salati ta saki sannan ta kalli Dad tace Wlh duk kaine ka lalata tarbiyan d'anka kaine kasa yake wannan Abun, ka kaishi k'asar da babu addini, k'asar masu jajayen fata, wanda su babu ruwansu da duk abunda wani ya aikata, wlh komai najeeb yayi kaine da laifi, kuma Wlh sai Allah ya tambayeka ka d'auka abunda Kama najeeb gata ne?? Wlh ba gata ka masa ba, domin ka bata mishi rayuwa ne gaba d'aya, ka cuci d'anka, Kai burinka yayi ilimin boko toh yayi Amma na addini bai dashi bana tunanin najeeb ko FATIHA zai iyayi, kai Innalillahi'wa inna ilaihirajiun, yanzu miye amfanin irin haka?? Allah yace ka sanni Kafin ka bauta min, na tabbata najeeb babu abunda ya sani game Da addini, inda ya sani bazai sha giya ba, ku dama masu kud'i daka Allah ya baku duniya saiku manta da komai Idan kuka haifi yara burinku ku kaisu boko islamiya ko oho, wlh wannan tsanar y'ay'anku kuke ba so bane kuke nuna musu, yanzu ko miye amfanin hakan oho..... Najeeb dake d'aki yana jin maganan Granny domin da karfi take maganan dan haka ya tashi ya fito dakyar ya zauna a falon domin yana dan jin k'adan daka magananta, wanda wasu baya ganewa Ganinshi ya fito yasa duka suka tsaya suna kallonshi Granny tace saiku fad'a mana miye yanzu tsakaninshi da ibtisam din?? Ya auransu yake?? Abba yace a kira ibtisam din Mum tashi tayi ta nufi d'akin da ibtisam din take inda ta sameta tana hawaye domin itama tana jiyo su, sai dai ta fad'a ma mum abunda najeeb yayi amma ta kasa fad'a mata ta kamashi da mace Wanda ta rasa dalilin kasa fad'in hakan. Mum tace ibtisam wai ba zaki bar wannan kukan ba?? Maza ki tashi muje falo ana kira Ibtisam tashi tayi tasa hijab tare dabin Mum suka fita Tunda suka fito idon najeeb yake kanta, gaba d'aya fuskanta yayi fayau kaman wacce tayi kwana da kwanaki tana jinya, lokaci d'aya ya kauda idonshi daka kanta Ibtisam itama tana kallonshi ta gefen ido, domin gaba d'aya jinin data gani yana zuba a jikinshi ba k'aramin d'aga mata hankali yayi ba, domin tayi mugun tsorata sosai Wanda ganin jinin ya saka mata jiri, for the first time taji tausayin NAJEEB a rayuwarta domin ganin blood na zuba a jikinsa, duk da shi yaja ma kansa da yasha alcohol ya fasa bottle din Nan Abba ya kalli ibtisam tare da kiran sunanta inda ya fara tambayanta da harshen turanci, maiya faru ranan da najeeb ya sakeki sannan saki nawa yayi miki Najeeb da sauri ya kalli ibtisam din, wacce ta fashe da kukan da bata san zai fito ba. Abba yace ke bana son shashancin ki fad'a mana abunda ya faru..... Ganin yanda abba ya d'aure alaman bada wasa yake ba, yasa ibtisam fara fad'a musu yanda abun ya faru duk da tana jin kunya amma haka ta daure ta fad'a Najeeb wani irin zugi yakeji cikin ranshi Abba yace maganan saki ya saku, domin kuwa domin kuwa ba'a wasa da saki, koda da wasa mutum ya furta Kalman saki ya saku, balle a cikin Maye, Abu d'aya ne shine za'ace babu saki Idan mutum yana Maye yayi amma fah sai dai in matse mutun akayi aka bashi shine babu saki, amma idan mutum ne yasha da kansa yayi saki to sakin ya saku, toh amma kaman yanda ta fad'a ya furta Kalman sakin ne sau biyu ya fad'i, kenan ya zama saki Biyu, Sanda ya tashi kuma wani abu ya shiga tsakanin su, Toh daka k'okarin koda bai furta ya dawo da itaba aure ya dawo, tunda har wani abu ya shiga tsakanin su..... Wanda yanzu suna da igiya d'aya data rage musu a tsakaninsu Abba kallon najeeb yayi tare da kiran sunanshi yace najeeb Ina son ka sani shan giya haramun ne, shan giya yana d'aya daka cikin manyan laifi, sannan duk Wanda yasha giyar duniya koda ya tuba ya daina bazai sha ta Aljanna ba, sannan kaga abunda ka aikata ma kanka kana k'okarin kashe kanka kasha giya ka fasa kwalban ka fad'a kan kwalban gashi saboda razanan da matarka tayi na ganin jinin dake fita a jikinka yasa tayi Bari....... Najeeb da sauri ya tashi tare da fad'in what?? Ibtisam miscarriage?? How?? Hannunshi ya d'aura a kai alaman mamakin Kalman da aka fada mishi yake Lokaci d'aya ya cire hannunshi a fuska wanda idonshi ya kad'e yayi ja, kallon ibtisam yayi tare da fad'in are you happy now?? Yes I know you are happy cikin da kike burin ki cire gashi ya fita....... Shuru yayi yana hura iska Mai zafi sannan ya yace ibtisam just for once kin taba tunanin irin yanda zanji Idan cikin nan ya fita?? I know babu furgicin da yasa cikin nan Ya zuba, da gangan kika zubar..... Abba yace kaman ya najeeb Dr ya fad'i haka?? Najeeb ya kalli Abba tare da bashi Labarin maganin da tasha domin cikin ya fita wanda shine silan da yasa na dawo nasha alcohol domin in huce saboda raina ya baci sosai and only alcohol zansha inji sanyi.... Tas saukan Marin da abba yama ibtisam yasa NAJEEB yin shuru wanda NAJEEB yaji Marin kaman shi akama Dan irin sautin da Marin yayi...... Abba yace irin tarbiyan da muka koya miki kenan?? Ibtisam ashe baki da tausayi baki da imani?? Kisa?? Kisan kai kike kokarin yi?? Yau koda cikin shege kikayi bazan yarda ki zubar ba, domin ni musulmi ne Nayi imani da kaddara, balle cikin da kika samu ta hanyar sunna..... Cikin kuka tace Abba naso in zubar da cikin daka jiya da abun ya faru Wlh nayi nadama, domin gaba d'aya idona ya rufe bana gane komai, Abba karka manta abunda kayi shine za'ama d'anka, tun daka irin yanda na samu cikin da irin halin najeeb Wanda yake aikata manyan laifi baya tuna Allah sai yasa gaba d'aya nake tsoran had'a zuri'a dashi, gudun kar Nima aima nawa Yaran, I knw I never love him, but whenever I try to accept him as my husband daka na tuna irin abunda yayi min sai in kasa, Abba nida kaina Nasan ban dace da najeeb ba, Abba karka manta ance ku zabama y'ay'anku iyaye na gari, najeeb baya tsoran Allah, gaba d'aya duk wasu manyan laifi da Allah ya hana shine yakeyi Bayan shan giya harda..... Kuka yaci karfinta tare da fad'in ba komai bane zan bud'e in fad'a amma ina son Ayi min adalci, NAJEEB baya so na Nima bana sonshi duka muna wani irin zama ne wanda gaba d'aya ban San amfanin zaman ba...... Abba yace Yimin shuru, badai ciki kike son ya fita ba?? Toh yanzu burinki ya cika saiki ji dad'i, sannan Wlh zama keda NAJEEB yanzu kika fara, domin wannan auren rai ne dashi Bamu da ikon rabashi har sai ya k'are...... Najeeb dake tsaye yace Abba zan nema mana mafita nida ita Wanda nake ganin shine ya dace, kaman yanda ta fad'a bata so na and Nima bana sonta, yeah is true babu amfanin zaman ni da ita..... Shuru yayi tare da kallon ibtisam dake kuka mai cin rai, yace I know nasha fada bazan Saki matar dana aura ba, saboda inada kishi yau for the first time naji bana bukatar zama da ibtisam......... Plz am sorry for late post Read and leave it, dnt share to anyone*IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Ibtisam kallonshi tayi da sauri wanda akai Sa'a shima ita yake kallo, matsawa yayi kusa da ita tare da fad'in you always ask me to send you free right?? Ibtisam kasa bashi amsa tayi...... Najeeb yace OK I will send you free, coz even I ban San kallon Fuskanki because whenever I see your face zan tuna da abunda kika aikata which....... Shuru yayi yana kallonta yanda take kuka Ibtisam wani kuka ne ya kubce mata wanda bata san tanayi ba, kuma bata san zai fito ba...... Granny ce tace wai miye haka kukeyi ne? Kai ku fad'amin Mai kuke cewa Kun barni cikin duhu fah Matsawa tayi kusa da najeeb wanda yake gaban ibtisam yana kallonta, tace Mai yake faruwa ne?? Tare da kallon ibtisam Dad ne yayi magana tare da fad'in najeeb karka sake ka aikata abunda kake k'okarin aikatawa domin ibtisam nada laifi kaima kana dashi, just forgive and forget, kuyi hakuri ku d'auki kaddara, sannan maganan ibtisam gaskiya ta fad'a babu wacce zatai burin samun miji Dan giya har tai fatan ta had'a zuri'a dashi...... Abba ya katse Dad da fadin karka fad'i haka, komai da Allah ya tsara yana cikin kaddaran mutum, kaman yanda ka fad'a su amshi kaddara, haka shima abunda najeeb yake yana cikin kaddaranshi duk da akwai sakaci a ciki..... Granny tace Kai Wai ba zaku fad'amin abunda ke faruwa bane?? Mum ce ta Fara Mata bayani harta gama granny ta kamo hannun najeeb Tana kuka Tana fad'in najeebu kayi hakuri dan Allah karka rabu da ibtisam na dad'e Ina fatan kuyi aure, sai gashi Allah ya yarda kunyi, kayi ma Allah kuyi hakuri ku zauna, Nayi farin ciki na Farko ranan da aka d'aura aurenku, yanzu babu abunda nake so in gani kafin in mutu sai yaranku, idan naga wannan kad'ai ya isheni dan Allah ku barni inga cikan burina na ro'keku..... Najeeb yana jin abunda Granny take fad'a amma bazai iya bata amsa da Hausa ba.... Gaba d'aya yauce rana ta farko da yaji tausayin tsohuwar wanda ta kasance abokiyar fad'anshi..... Idonshi ya sauka akan ibtisam dake kuka itama wanda gaba d'aya maganan Granny yasa jikinta yayi sanyi Granny ta kamo hannun ibtisam ta had'a dana NAJEEB tace wlh Idan kuka kasance a haka, koda banga abunda kuka haifa ba, zan mutu cikin salama, amma bazan iya juran ganin kun rabu ba dan Allah...... Najeeb ya janye hannunshi daka na ibtisam tare da fad'in I have make a decision bazan zauna da itaba, granny am sorry bazan zauna da matar da bata so na ba, na tabbata Idan ina tare da ita bazan juri Kalman cewa Tana son wani namiji a gaba naba Dan haka am sorry to say na sakeki saki d'aya....... Ibtisam wani dum dum taji Wanda komai nata taji ya tsaya cak...... Lokaci d'aya kuma ta saki kuka mai sauti tare da fad'in Wlh najeeb baka da imani baka da tausayi, kaman yanda ka fad'a ban taba Sonka ba, amma yau kawai just for granny happiness naji Ina son zama dakai, dan kawai in sata farin ciki but you divorce me.... Hawayen idonta ta share tare da fad'in Allah yasa haka shine alkhairi, tana fad'in haka tayi Fuuuuu ta shige ciki Najeeb ganin haka yasa ya lumshe ido, abunda baya son ji daka bakinta shine ta fad'a ban taba Sonka ba..... Wannan Kalman yana bata mishi rai, a kullum ya tuna irin yanda take cewa I hate you Abun yana sashi cikin takaici Mum ce tace wannan sakin daka aikata bai saku ba...... Da sauri ya kalli mum alaman Mai take fad'i..... Mum tace idan namiji ya saki mace tana jini wannan sakin bai saku ba, karka manta ibtisam tayi Bari kuma Tana jini a halin yanzu..... Najeeb kallon mum yayi wanda Abba ya cabe da wannan hakane, ibtisam har yanzu tana matsayin matarka Najeeb barin falon yayi inda jim kad'an sai gashi da k'aramin akwatin shi Dad yace ina zaka?? Yace am leaving the country now Dad yace taya zaka tafi Bayan baka da lafiya anyi maka aiki Yace Dad plz am not a child yana fad'in haka ya fita Fuuuuu yabar gidan Ibtisam itama tunda ta shiga d'aki ta Fara had'a kayanta domin yau take son barin gidan, Toh zaman Mai zatayi a gidan? Bayan ta gama had'a kayanta ta fito inda ta gansu a falo Mum tace ke Ina zaki Kema haka?? Granny tace ni kun barni a duhu ko binshi za tayi ne?? Ibtisam tace Mum zan tafi skul yau, dan Allah karku hanani Ina bukatar in tafi wajan da...... Abba yace babu inda zaki Dad yace a'a ka barta, ibtisam ki koma d'aki ki bari gobe sai driver ya kaiki Komawa tayi inda su kuma suka zauna suna tattaunawa akan yanda zasu bullo ma al'amarin, inda Dad ya fara magana da fad'in nasan na cuci Najeeb Wlh komai yayi laifi nane, gaba d'aya ban bashi llimin sanin uban gijinsa ba, na D'aukeshi na kaishi rayuwar data Tamu ba, lallai Ina jin kunyar kiran kaina mahaifi Domin ban kasance d'aya daka cikin iyaye na gari ba, sai ga hawaye akan fuskan Dad, Gaba d'aya kowa yayi shuru domin jikinsu yayi sanyi Sosai dajin kalaman Dad. Dad yaci gaba da fad'in lallai sai yanzu na gane babban gatan da mutun Zaima d'ansa shine ya nema mai ilimin addini, bana zamani ba, domin daka ranan da mutum ya mutu wannan ilimin nashi na boko baida amfani ko kad'an, amma ilimin addini kam shine zai taimaki mutum a lahira, inda har yana dashi kuma yayi aiki dashi, gaba d'aya najeeb baya ganin girman mu which irin abunda yaga anayi a k'asar daya taso kenan, yaro yana abunda yake so, iyayenshi basu isa su hana shiba, rayuwar da kowa yake ganin yana da y'anci, na cuci d'ana da kaina Yanzu idan NAJEEB ya mutu baida wani hujja, shikenan na bata mishi rayuwa.... Granny tace Alhmdlh tunda har Allah yasa ka fahimta kuma harka gane hakan, dama abunda naita kokarin nuna maka tun Farko kenan, gashi yanzu ka fahimta wanda a yanzu zan iya cewa lokaci ya k'ure maka, gaba d'aya kun d'auki rayuwar boko Kun sama kanku, bakwa tuna addini, wanda shi wannan bokon iyaka duniya ne, daka nan cikin duniya ya gama amfani, ku a'a bakwa tuna haka kudai burinku kawai kuyi boko shine wayewa, Hmmm Allah sarki rayuwa, Allah yasa mu dace Duka suka amsa da Ameen Abba yace yanzu lokaci bai k'ure Ba, ya kamata NAJEEB din a zaunar dashi Ayi mishi magana domin yasan addininshi Mum tace inaga gaskiya babu wanda zaiyi mishi wannan taimakon sai a ibtisam, domin gaba d'aya na lura da NAJEEB yana Sonta, duba da irin yanda yake mata abu, na tabbata inda ibtisam zata kwantar da hankalinta ta nutsu ta amshi kaddara ta D'aukeshi matsayin miji ta nuna mishi muhimmancin ilimin addini na tabbata zai nema ilimi, domin ko dazu da take fad'in a mata adalci taya zata haiyu da Wanda yake aikata manyan laifi, na lura dashi kaman abun ya bata mishi rai sosai Wanda nake tunanin shine yasa har ya yanke hukuncin rabuwa da ita, wlh Nasan NAJEEB yana Sonta, shi a nashi tunanin inya rabu da ita shine zai bata daman samun abunda take so..... Abba yayi murmushi tare da fad'in Nima na Lura da hakan ai koda aka fad'a mishi sakin bai saku ba, Kinji ai baice komai ba, sai barin gidan da yayi Itama ibtisam d'in tana sonshi, duba da irin yanayin data shiga daya furta mata Kalman saki, tunda gashi itama daka karshe kwaso kayanta tayi zata bar gidan, wanda Ita bata san yama tafi ba, amma inaga tunda hakan ta faru mu barsu su hutu, dukansu suna jin haushin junansu, musamman NAJEEB da yake ganin itace ta zubar mishi da ciki, idan ya huce Nasan komai zai dai daita Granny tace hakane,, Allah ya zaba mana abunda yake alkhairi Duka suka amsa da Ameen Inda Aka Kai abba d'akin ba'ki Granny kuma tayi wajan ibtisam inda ta sameta tana kuka, tasan bata san najeeb amma gaba d'aya bataji dad'in raguwar aurensu ba, duba da yanda Granny take son su zauna a tare.... Granny tace ibtisam wannan kukan, fah??? AI kamata yayi kiyi murna tunda auren ya mutu, ba kince baki sonshi ba, toh ya rabu dake sai kije ki auri kabiru Mai Mata, wanda nake tunani hala harda ciki ma, ya manta dake, inma bai manta dake ba kyaje ki had'u da kishiya...... Ibtisam gaba d'aya ji tayi ta shiga rud'ani, ita fah duk wannan abunda ake ta manta ma fah ance kabir shima an d'aura Mai aure da wata..... Lokaci d'aya ta lumshe idonta domin yanda taji zuciyarta na Mata zafi, wannan zafin da takeji bana komai bane saina sakin da najeeb yayi mata, gaba d'aya ji tayi duniyar babu dad'i Ganin granny ta dameta yasa ta tashi tayi toilet Tana kukanta, tare da kosawa gari ya Waye tabar gidan ta taji skul wanda sun kusa Fara exam Najeeb kam America ya koma, domin yana bukatar tambayan malami game da wannan sakin da yayi ma ibtisam akace bai saku ba, kai harma da Wanda yayi mata sanda yasha giya, domin yana ganin kaman sharri ma tayi dan kawai ta rabu dashi, murmushi yayi sannan yace na barki ibtisam..... Najeeb koda ya koma gidansa dake America sai yaji gidan yayi mishi empty, gashi tunanin ibtisam da abubuwan daya faru tsakaninsu shine ya fara dawo Mai cikin rai...... Ganin tunanin yayi mishi yawa yasa ya d'auko kwalban alcohol d'inshi ya bud'e harya kafa Kai zaisha yaji maganan ibtisam cikin kunnenshi " amin adalci babu wacce zata so ta had'a zuri'a da Wanda yake shan giya, NAJEEB na tsaneka mashayi, you are drinker I hate to see your face...... Sakin kwalban yayi ta fad'i k'asa ta fashe tare dajin wani irin bugun zuciya, gaba d'aya ranshi babu dad'i ganin rad'adin yayi mishi yawa gashi tunanin ibtisam din ya hanashi sakat dole ya d'auko wata kwalban ya bud'e tare da kafa kansa ya fara kwankwada yasha wajan kwalba uku..... Gaba d'aya ya kasa tashi sai sumbatu yakeyi ....... Washe gari kaman yanda Dad yace hakan ya faru inda yasa driver yakai ibtisam skul Bayan dad yayi mata nasiha akan ta ri'ke mutuncin ta Gaba d'aya ibtisam kallo d'aya zaka mata ka gane tana cikin wani hali, har rama tayi na wuni daya kaman wacce tayi ciwon kwana da kwanaki Abba ya K'ara da fad'in sannan maganan aurenki da najeeb ki d'auka bai mutu ba.... Da sauri ta kalli Abba Abba yaci gaba da fad'in Domin kuwa zamu tambayi malamai akai muji, saiki d'auki kanki matsayin matar aure Jiki a sanyaye ta tashi ta fita gaba d'aya ta rasa maike Mata dad'i a duniya..... Haka driver yaja suka wuce bayan Dad ya bata kud'i masu yawa Bayan tafiyar ibtisam ne Abba yace suma Bari suzo su Kama hanya..... Abba yace lah kaga wani abu Aida ma mu muka sauketa a skul d'in Dukansu dariya suka sa, domin Sun manta shap hanya ne.. Dad yace ai yanzu tunda hakan ta faru shikenan Allah dai ya kaisu lafiya Suma su Abba kama hanya sukayi Ibtisam wajan 3 suka k'arasa inda ta d'auki kayanta tai ciki, tazo zata k'arasa d'akinsu ta had'u da kubra Kubra tace ibtisam sai yau?? Kai gaskiya kinsha ciwo Wlh har kin rame, sannu Allah ya k'ara sauk'i Bari ana jirana zanje in dawo Gaba kubra tayi inda ibtisam tayi d'akinsu ta samu kofar a bud'e... Kai tsaye ta shiga inda taga zarah na girki Zarah ganin ibtisam yasa ta saki ihu tare da rungumeta tana murna Ibtisam kam kuka ta saki tare da fad'in Zarah NAJEEB ya sakeni..... Zarah tace what saki?? Garin yaya?? Nan ta Fara bata Labarin abunda ya faru daka karshe tace zarah NAJEEB yana zargin na zubar da cikin ne da gangan wanda da farko Nayi yunkurin yin hakan amma na fasa sai gashi daka baya ya zube, which jinin da naga yana zubar Mai yasa gabana ya Fadi duka zatona ya mutu ne..... Ajiyan zuciya Zarah tayi tare da fad'in haka abubuwa marasa dad'i sukai ta faruwa?? Amma duk ban sani ba Ibtisam tace taya zaki sani Bayan bani da sim din da zan kiraki dashi muyi magana Zarah kallom ibtisam tayi sannan tace ibtisam kina son NAJEEB,.. Ibtisam da sauri ta kalleta tare da sakin tsaki tace, ban taba sonshi ba, har gobe kabir nake so, sai dai kuma shima yana da mata sai kuma ta saki kuka.... Nan zarah taita rarrashinta akan tayi hakuri ta daina wannan kukan, Dakyar ibtisam tayi shuru baccin wahala ne ya d'auketa *AMERICA* NAJEEB gaba d'aya yanzu kullum cikin Maye yake ko aiki ya rubuta musu takardan hutu harna wata biyar inda kullum yana gida yana shan alcohol d'inshi, domin baya son ya bata lokacin shi wajan wani tunanin da yake cewa baida amfani wanda gashi ya kasa daina tunanin Kaman yanda yayi da Malam akan zaiso America zasu had'u hakan ko ta faru Domin malamin shida kanshi yayi ma najeeb text akan yana America tare da tura ma NAJEEB harda address d'inshi domin tun sanda sukai waya da najeeb maganan najeeb ta tsaya mai a rai.... Allah yasa lokacin NAJEEB bai kwale ba, wanda hakan yasa dole ya garzaya domin ya sadu da malamin, domin yana son shima da kanshi yasan miye addinin Islam, sannan Abun dake ranshi yanzu yana son sanin miye hukuncin sakin da yayi ma ibtisam....... Bayan najeeb ya shirya Kai tsaye gidan malamin yaje inda malamin ya amshi NAJEEB hannu bibbiyu Nan ya mi'ka ma najeeb hannu suka gaisa Inda yama NAJEEB umarni daya zauna Bayan najeeb ya zauna sannan malamin yace najeeb koh?? Najeeb yace eh, tare da fad'in Malam mutum ne yasha giya Bayan yasha giya saiya furta ma mace Kalman na sakeki na sakeki har sau biyu ya matsayin sakin yake?? Shin yana matsayi saki Biyu ne duk da bai furta ba?? Sannan Idan namiji ya saki mace tana jinin haila ya matsayin sakin yake?? Malamin yayi gyaran murya tare da fad'in : Wanda ya saki matarsa cikin Maye bata saku ba Malamai sunyi sabani game da aukuwar sakin Wanda yake cikin Maye 1) mafi yawan malamai sun tafi akan cewa idan mutum ya saki matarsa, tabbas sakin ya auku, saboda shan giya sabon Allah ne, kuma shi ya jawo wa kansa, don haka sakin ya saku baza'ayi masa uzuri ba wannan itace maganan Abu hanifa, da Malik da shafi'i a daya daka cikin zantukansu 2) sakinsa bai auku ba, saboda lokacin da ma'iz yazo ya tabbatarwa Annabi (S A W) yayi zina, saida ya tambaye shi ko kasha giya ne, kamar yadda baihaki ya rawaito a sunanul kubra, hakan sai ya nuna mashayin giya ba'a amsar magananrsa. Sannan an rawaito daga SAYYADINA USMAN da ibnu Abbas cewa :sakin mashayin giya baya aukuwa, kuma ba'a San wanda ya saba musu ba a cikin sahabbai. Wannan itace maganan imamu Ahmad da zahiriyya da ibnu taimiyya Sannan akwai mutanan da sharuddan saki basu rataya a wuyansu ba Halaye biyar da Shari'a tace in mutum ya saki matarshi a wannan halayen bata saku ba. 1) sakin mahaukaci: wannan ma wani abu ne sananne a shari'a cewar hankali na daga cikin sharuddan karban ko wane irin aiki na ibada 2) sakin mutumin dake cikin Maye : wasu Malaman na ganin ta saku saboda shi ya Sanya kansa a halin Maye, amma wasu Malaman na ganin matar bata saku ba saboda akwai hukuncin da Allah zaiyi masa akan shan kayan Maye da yayi Allah ne mafi Sani. 3) sakin mutum da aka tilasta: dole ne miji ya kasance Mai ra'ayi kansa Idan kuma har wasu zasu yi amfani da matsayi na jini ko kusanci ko kuma karfi a tilasta a sakar ma mutum mace to bata saku ba, ciki harda iyaye Sai dai mafi kyawun a duk lokacin da iyayen mutum suka nuna masa ba su son wani abu, sai yabi hanyar data dace Don fahimtar dasu ta yadda zasu amince da abun, in kuma basu har suka k'i yarda suka cije sai ya duba darajan su na iyaye ya musu biyayya Don neman yardan Allah 4) sakin mara lafiya Wanda yakai gargara : malamai sunyi magana cewar Idan har ya saketa ne da gangan Don ya hanata cin gado to bata saku ba, in kuma ita da kanta ta nema ko kuma tayi laifin da yana iya Kai wa ga sakin shima wasu malaman na ganin ta saku. 5) sakin da akayi cikin zuciya ba tare da furuci ba. Mafiya rinjayan malamai sun tafi akan wannan saki bai inganta ba, saboda fadar Annabi (S A W) da yace lallai Allah ya yafe wa Al'ummata abin da zukatansu suka ambata muddin basu furta ko suka yi aiki dashi ba. Malamin yace sannan yazo cikin sahih Muslim daga Manzon Allah ( S A W) cewa : A duk lokacin da wani mutum ya saki matarsa yayin da take cikin al'adarta, lallai ya zama wajibi kada ya kula da wannan saki da yayi mata (Ma'ana sakin bai yi ba) yaci gaba da zama da matarsa har zuwa lokacin da zata yi tsarki, sannan ya saketa idan yaga dama, sahin Muslim kitabut talak juzu'i na 2 Maganan saki cikin Maye bata saku ba, kallon NAJEEB yayi sannan yace ko kaine ka aikata hakan??.. Najeeb yace nine na aikata hakan bayan nasha giya, na furta Kalman har sau biyu Malamin yace Toh kaji yanda abun yake Sannan shima saki cikin haila shima bai saku ba...... Najeeb gaba d'aya wani irin Abu yaji cikin ranshi shidai ba ba'kin ciki ba haka ba murna ba Malamin yace sannan ka tambayeni a waya akan shan giya haramun ne tare da zina?? Najeeb yace eh hakane, ina bukatar sanin hukuncin Mai shan giya a addinance da kuma hukuncin zina...... Malam yace shan giya haramun ne saboda fadar Allah a cikin SURATUL MA'IDAH Aya ta 90 Hukuncin mai shan giya kuwa in an kamasa za'ayi masa bulala 80 a mazhabar Abu hanifa da Malik da wata ruwa daga Ahmad bin hambul Amma a wurin imam shafi'i da Ahmad a wata ruwayar daga gareshi za'ayi masa bulala 40 ne, duk suna kafa hujja da hadisin Anas dan Malik, wanda imamu Muslim ya rawaito shi a Lamba ta 1706. In kuma ya mutu bai tuba ba zai shiga wuta, kamar yadda hadisin Abdullahi ibn Umar wanda ke cikin bukhari 5147 da Muslim 3736 ya nuna Sannan sallah kwana arba'in mashayin giya zaiyi ba'a amsa, hadisi ya tabbata cikin sunan na imam nasa'i 5570, Sheihk albani ya inganta shi cikin silsila sawahiha 709 hadisin Abdullahi dan Umar. Sannan ga cuttuka da giya ke haifarwa Ulcer gyambon ciki Yawan mantuwa Tana taba hanta kuma Idan ya taba hanta yana sama mutum hepatitis Sannan zuciyar mutum zata dinga bugawa da sauri, har zai iya janyo MA mutum kumburin zuciya, ga hawan jini Sannan hantar mutum zata dinga nokewa Gashi yasa mutum yayi wani irin girma Mara amfani Akwai alot of cuta da giya ke sawa..... Najeeb shuru yayi amma daka duka alama maganan malamin na shigarshi Ajiyan zuciya najeeb ya sauke sannan yace yanzu wannan shine hukuncin mai shan giya??? Malam yace eh Najeeb yace musulunci babu wani abu daya tanadar ma mutum in yana fushi, wanda in yasha zai huce Malamin yace akwai mana Najeeb kara zama yayi alaman yana son yasan Mai musulunci ya tanada Malamin yace Al'qur'ani, a duk lokacin da mutum yake fushi ko kunci to tabbas ya d'auki al'qur'ani ya karanta..... Nan malamin yai ta mishi bayani akan hukuncin zina da sauransu Najeeb gaba d'aya jikinshi ya mutu lallai sai yanzu ya gane ashe da ba rayuwa yake ba, yana ta aikata manyan laifi ba tare da saninshi ba, lallai iyayenshi basu mishi gata ba, gashi yanzu yana da ilimin boko ga dukiya ya tara amma babu ilimin addini wanda shine zai kaishi da hanyar tsira wani irin hawaye ya silalo mishi a fuska....... Read and leave it, dnt share to anyone*IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Malamin ganin haka yasa gaba d'aya yaji NAJEEB din ya k'ara bashi tausayi Sosai, lallai an bar gini tun ran Zane, da yawa haka yanzu iyaye sukeyi basa bama yaransu ilimin addini saina boko, wanda wannan Abun ya zama ruwan dare, sudai burinsu y'ay'ansu suyi ilimin boko kawai na addini kuma ko oho, Allah yasa mu dace. Da yawa masu kud'i suna d'auka kaman ba zasu mutu ba, gaba d'aya sunsa duniya a gaba, basa tuna mutuwa, sudai duniya kawai suka sa a gaba..... Malamin ya kira Sunan NAJEEB da fad'in Allah mai yafiya ne ga bayinsa baya Kama bawa da laifin da bai sani ba, sannan koda mutum ya aikata Sabo, Indai harya tuba toh Allah zai yafe masa, a cikin..... SURATU AL'IMRANA: Wanda take karantar da cewa Allah yana karban addu'ar wanda ya kira shi da gaskiyar niyya, kuma yana keta al'adu Da wannan kira. Babu abin da yake da wuya ga Allah idan an kadaita shi da tsarkakewa daga shirka da abin da ya yi Kama da shirka. Toh ka gani Allah yana yafe ko wani laifi amma banda shirka Allah babu wani abin bautawa face shi, rayayye mai tsayuwa da Kome, Al'imran Aya ta (2) Ya sassaukar da littafi a gareka da gaskiya, yana Mai gasgatawa ga abin da ke gaba gare shi, kuma Allah ya saukar da attaura Da linjila. Al'imran Aya ta (3) A gabani, suna shiryar da mutane, kuma ya saukar da littattafai masu rarrabewa. Lalle ne wad'anda suka kafirta da ayoyin Allah suna da azaba Mai tsanani. Kuma Allah mabuwayi ne, ma'abucin azabar ramuwa. Al'imran Aya ta (4) Lalle ne Allah babu wani abin da ke boyuwa gareshi a cikin k'asa, kuma babu a cikin sama. Al'imran Aya ta (5) Malamin ya kalli NAJEEB yace kaga Allah yana Sonka da rahma tunda har ka farga ka gane, domin yau Idan mutum ya mutu bashi da wani hujja ko uzuri da mutun zai kawo wanda ya hanashi sanin uban gijinsa Amma yanzu da yake Allah na Sonka da rahma gashi ka farga da wuri tun lokaci bai k'ure maka ba An kawata wa mutane son sha'awoyi d'aga mata da d'iya, da dukiyoyi abubuwan Tarawa daga zinariya da azurfa da Dawaki kiwatattu da dabbobin ci da hatsi. Wannan shine dad'in rayuwar duniya. Kuma Allah a wurinsa kyakyawar makoma take. Al'imran Aya ta (14) Kace : shin kuma, in gaya muku mafi alheri daga wannan? Akwai gidajen Aljanna a wurin Ubangiji saboda wadanda suka bishi da takawa, koguna suna gudana daga k'arkashinsu, suna madauwama a cikinsu, da matan aure tsarkakku, da yarda daga Allah kuma Allah mai gani ne ga bayinsa. Al'imran Aya ta (15) Allah ya shaida cewa: Lalle ne babu abin bautawa face shi, kuma mala'iku da ma'abuta ilimi sun shaida, yana tsaye da adalci babu abin bautawa face shi mabuwayi, mai hikima. Al'imran Aya ta (18) Malamin ya kalli najeeb yace Allah mai gafara ne, sannan Allah mai adalci ne, yana yafiya Idan aka ro'ka, yana amsa kiran wanda ya kirashi.... Kace: Idan kun kasance kuna son Allah, toh ku bini, Allah ya so ku, kuma ya gafarta muku zunubanku. Kuma Allah mai gafara ne mai jin k'ai. Al'imran Aya ta (31) Toh kaji abunda wannan ayar take fad'a? Allah mai gafara ne, Najeeb Allah yana son Idan bawansa zai tuba yayi tuba ta tsakani da Allah wanda ya tuba kenan, bawai mutum yace Allah na tuba ba, sannan ya koma abunda yake aikatawa na sak'o ba, Allah baya son irin wannan tuban.... Najeeb yayi ajiyan zuciya tare da fad'in Malam gaba d'aya Ina son insan addini na, sannan ina son ka koyar dani kaman sabon wanda ya musulunta wanda bai San komai ba, ina son ka fad'amin duka hakkokin dake kaina, sannan mai addini yayi umarni da muyi da kuma wanda yayi hani dashi, wlh Malam yau kawai nima da kaina ...... Maganan ibtisam ta fad'o mishi a cikin kunne Ina jin kunyar kiranka da sunan musulmai..... Wani hawaye Mai zafi yaji ya fito Mai, lallai dole tace haka, shima da kanshi abunda yaji yanzu kenan, gaba d'aya yana jin kunyar kiran kanshi da sunan musulmai.... Malam dinne ya katse mishi tunani tare da fad'in Alhmdlh tunda har zaka Fara koya, lallai mutane irinka suna da Sa'a a rayuwa, kwata kwata wata d'aya zanyi a America in koma saudiya, amma yanzu just kawai for you zanyi wata uku, domin nida kaina naji Ina burin ka koyi abubuwa da yawa, kuma insha Allah inka dage zaka San abubuwa da yawa, yanzu abu na Farko kasan miye addini?? Ya ake bauta ma Allah, abunda zamu Fara kenan....... Tun daka ranan najeeb ya Fara d'aukan darasi wajan malamin, kuma malamin ya lura najeeb yana son karatun gashi yana saurin d'aukan abunda aka koya mishi, hatta sallah najeeb ya gane da ba dai dai yakeyi ba, domin kuwa a da kawai yana yine sunan muna musulmi. Najeeb kullum yayi sallah yana ro'kan Allah akan ya bud'a Mai kwakwalwa, tare da neman gafaran Allah akan abunda ya aikata cikin rashin sani, sai dai abu d'aya dake ranshi yana fama da yawan sha'awa ga tunanin ibtisam ko a wani hali take yanzu oho, domin tunda yazo bai kuma zancen taba, ko yayi waya da iyayenshi baya magananta Suma basa masa zancan ta Najeeb ya fad'ama Malam irin yawan sha'awan da yakeji, inda malamin yace ya dinga yin azumi Hakan koh yakeyi yana azumi, lallai najeeb ya yadda addinin musulunci bai boye komai ba, a kullum yaje wajan malam sai yaji wani sabon Abu Wanda bai taba jiba, wasa wasu har yayi wata d'aya yana d'aukan darasi, najeeb yasan abubuwa da yawa, yasan yanda ake bada Zakka, yanda ake kula da hakkin iyali, yanda zai bauta ma Allah, abubuwan da Allah ya hana da Wanda Allah Ya halitta, a halin yanzu malamin yana koya mai ba'ki domin yace Idan ya iya zai iya karanta komai...... ABU ZARIA FEMALE HOSTEL ibtisam gaba d'aya ta canza ta rame gashi sun Fara exam, abubuwa sun Mata yawa a Kai na Farko ga cewa har yanzu akwai aure tsakaninta da najeeb na biyu gashi ko kira babu balle yasan wani hali take, wani irin hawaye ne ya zubo mata a ido tare da fad'in inda kabir ta aura daba haka ba , da tasan yanzu yana can yana nuna Mata so, tare da caring, kai auren wanda baka so babu dad'i ko kad'an Tashi tayi ta goge hawayen dake idonta inda ta fita waje ta zauna a wajan wata bishiya tana danna wayarta wanda kabir ya bata, kiran iPhone, kaman daka sama taji an rufe Mata ido, da sauri ta Fara k'okarin cire hannun a fuskanta, k'okarin cire hannun tayi tana fad'in Zarah na gane ki AI. Dariya Zarah tayi tare da fad'in taya akai kika gane? Ibtisam murmushi tayi tace kamshin turarenki mana Zarah tayi dariya tare da fad'in kai yau paper din yau yaso ya caza min kwakwalwa Wlh, abun babu dad'i Ibtisam tace Kai ni gaba d'aya ma Sai dai ince Allah yasa dai inga dakyau, domin wlh Zarah kwata kwata ban San mai nake rubutawa ba, ko karatu bana iyayi daka na Fara sai inji baya shiga, wlh abubuwa sun min yawa Zarah tace ibtisam Nima na lura da hakan, tunani ne ya miki yawa zaki ce, ba abubuwa ba Ibtisam tace Hmmm Zarah taci gaba da fad'in ibtisam ya kamata ki yarda ki kuma amince kiyi hakuri kina son mijinki ki, ki yadda ku zauna komai ya wu...... Ibtisam wani mugun kallo ta watsa ma Zarah, tare da fad'in dan Allah ya isa haka malama, ni na ce miki Ina sonshi?? Ko ni nace miki ina bukatar zama dashi?? Zarah yanda d'an uwanki baya bukatar zama dani Toh nima haka bana bukatar zama dashi, ki duba saki d'aya ya rage mana amma yace ya sakeni, inda badan ina haila ba, toh da sakin ya saku, wlh Zarah na tabbata tunda harya iya k'arasa igiyar dake tsakanin mu a lokacin da badan haila ba da yanzu babu auren, tun daga lokacin na tabbatar baya son zama dani, na kuma tabbatar da tsanar da yakemin da gaske ne...... Sai kuma ta fashe da kuka ita dai Zarah ido ta bita dashi Ibtisam cikin kuka taci gaba da fad'in najeeb ya cuceni ya amsa budurcina ba tare da saninshi ba, burin ko wace mace takai budurci d'akin mijinta yanda zata samu girma da mutunci a wajan miji, haka naita lallaba kaina tare da taimakon Allah, na ri'ke kaina Amma najeeb yayi sex dani ya rabani da wannan budurcin ba tare da saninshi ba, a lokacin inma ni ba virgin bace bai sani ba, tunda bai San inda kanshi yake ba, yamin ciki yace ba nasa bane, harta kamashi nayi yana...... Sai kuka mai cin rai Zarah shafa mata baya take alaman tayi hakuri tayi shuru tabar kuka Ibtisam tace wlh Zarah tun ranan da Nayi yunkurin zubar da cikin nan, amma bai zube ba, daka ranan Nayi nadama, kuma sai Allah ya jarabceni da son cikin, domin tunawa da Nayi inda ya fita da nasha magani Nayi kissan Kai wannan shine dalilin da yasa naji jikina ya mutu, sai gashi washe garin ranan ganin halin da najeeb ya shiga Wanda yasa Nayi mugun tsorata na rasa cikin Wlh duk yanda najeeb yakai da bacin rai Ina tunanin Bai kaini ba, nasan dole yayi zargin nina zubar domin a jiya nayi k'okarin in zubar abun baiyi ba, sai gashi washe gari ya zube..... Dan shuru tayi tana zubar da hawaye Mai zafi, sannan taci gaba da fad'in, inda kowa zai fad'i sanadin zubar da cikin zai gane cewa najeeb ne sila, tunda inda baisha alcohol ba, yaje ya saka kwalba shigan mishi ciki ba aida banji tsoro ba har cikin ya zube...... Zuwan kubra ne yasa ibtisam yin shuru da maganan da takeyi wanda yasa tayi saurin goge hawayen da takeyi. Kubra zama tayi kusa dasu tana fad'in na shiga uku yau, kai ku tayani murna Allah ya soni da kunji labarin na mutu Zarah tace maiya faru dake?? Tace Hmmm Kedai Bari...... Yau na had'u da dan iskan daya so d'aukan rayuwa ta, Kai Innalillahi'wa inna ilaihirajiun, sai ta saki kuka tana fad'in yau na tsallake Rijiya da baya, ban taba jin ance yau anyi Tsafi da karuwa ba sai dai inji ance anyi Tsafi da kamilan mace, Ashe yanzu duniya ta canza da kowa ma yi akeyi Sex yace zaiyi dani, na amince mukai na Farko ya shiga toilet saina dauki wayarsa domin tayi min kyau saiga sa'ko ana fad'in idan kayi sex din Farko da ita a...... Daka nan sa'kon ya datse, nan na bud'e sa'kon naci gaba da karantawa..... A na biyun saika saka Mata tsutsa domin dodon mu ya nuna yarinyar tana da baiwa sosai, yanzu haka inkun gama na biyun tsutsan ya fita nan take ka korata tun kafin ta mutu domin awa biyu zatayi indai tsutsar ya shigeta........ Saita fashe da kuka tana fad'in Wlh ban gama karantawa ba na saki wayar tare da d'aukan jakata na gudu, ina hanya sai kirana yake mutumin daka karshe kashe wayan Nayi..... Wlh ban taba jin tsoran Allah ba irin yanda naji tsoran in had'u dashi yau inya d'auki rayuwa ta, wlh gaba d'aya tsoran Allah ya kamani, in Naje Mai zance mishi?? Na farko nice na kai kaina da kaina, naje anyi zina dani, na mutu ba tare dana Tuba ba, wayyo Allah na na shiga uku....... Kuka take sosai tana fad'in Allah na tuba, wlh yau Nayi nadaman abunda nake aikatawa lallai duniya Abun tsoro ne, gaba d'aya har yanzu wlh a tsorace nake, gashi na Farko da yayi babu condom ni yanzu tsorana kar ace ya sakamin tsutsar tun a na farkon ba tare dana Sani ba, ko kuma ya samin wata cutar tunda Dan mafia ne..... Ibtisam gaba d'aya jikinta har rawa yake saboda tsoro tare da tausayin kubra din Zarah kam tace kubra tunda yanzu kin gane gaskiya, sai kiyi ta neman gafaran Allah tare dayin istigfari Allah zai yafe miki, domin Allah mai gafara ne ga bayinsa, Indai har mutum ya nemi gafara wajan Allah toh Allah zai yafe masa Kubra tace zarah ina jin tsoran kar in mutu, wlh ji nake kaman ya samun tsutsan tun sex din Farko da mukayi, wlh Ina jin tsoran in mutu na shiga uku kuka take Sosai mai ban tausayi kallo d'aya zaka mata ka gane tana cikin firgici tare da tsoro Ibtisam tace ki daina wannan kukan kubra, mutuwa hutu ce, karki manta duk Mai rai Mamaci ne, sannan Koba yanzu ba dole akwai ranan da zamu mutu, ga Allah muke kuma gareshi zamu koma, babu wani abun tsoro a cikin mutuwa, domin mutum zai koma wajan mahaliccin shi..... Kubra cikin kuka tace nasan haka, amma ni ban aikata abunda zanso in had'u da ubangina ba..... Ibtisam tace kar kice haka Allah cikin SURATUL AN'AM..... Godiya ta tabbata ga Allah wanda ya halitta sammai da k'asa kuma ya Sanya duffai da haske, sa'an nan kuma wad'anda suka kafirta da ubangijinsu suke karkacewa. SURATUL AN'AM Aya ta (1) Shi ne wanda ya halitta ku daga laka, sa'an nan kuma ya yanka ajali, Alhali wani ajali ambatacce yana wurinsa, sa'an nan kuma ku kuna yin shakka. SURATUL AN'AM Aya ta (2) Kuma shine Allah a cikin sammai, kuma a cikin k'asa, yana sanin asirinku da bayyanenku, kuma yana sanin abin da kuke yi na tsirfa. SURATUL AN'AM Aya ta (3) Kubra duk abunda kikeyi Allah yana kallonki, na tabbata Allah yana sonki da rahma shine ya had'aki da wannan mutumin domin ki tuba, wlh kubra Allah yana son bayinsa, ki duba irin girman zunubin da muke aikatawa amma idan muka kirasa saiya amsa, idan muka ro'kesa gafara saiya yafe mana..... Kubra rungume ibtisam tayi tana kuka, tare da fad'in hakane ibtisam Wlh na yarda Allah yana sona shi yasa ya ganar dani da sauri, wlh ko yanzu Allah ya d'auki rayuwa na tuba da duk abunda na aikata, kuma Wlh tuban gaskiya Nayi, in kuma inada rayuwa gaba, zan kasance mai bauta ma ubangijina tare dayin duk abunda yayi umarni inyi Ibtisam tace Alhmdlh tare da fad'in Wanda aka juyar dashi daga gare shi, a wannan Ranar, toh Lalle ne (Allah ) Ya yi masa rahama. Kuma wannan ne tsira bayyananniya. 16 SURATUL AN'AM Idan Allah ya shafe ka da wata cuta, to babu Mai kuranyewa gare ta, face shi, kuma Idan ya shafe ka da wani Alheri, toh shine, a kan Kome, mai ikon yi . 17 SURATUL AN'AM Kuma shi ne tankwasa a kan bayinsa, kuma shine mai hikima, masani. 18 SURATUL AN'AM Toh Kinga ya Allah shine mai shiriya da bayinsa, Kinga da Farko kin fad'a halaka, amma yanzu Allah ya ganar dake Zarah tace hakane, kubra ki k'ara godema Allah, idan kika duba duniya ba komai bane, babu jin dad'i a duniya, cikakkiyar ni'ima tana Aljanna Kubra tace hakane, amma sai Ina jin tsoran kaman Allah bazai yafe min ba, ki duba nice bin maza lesbians duka Inayi...... Ibtisam tace karki k'ara fad'in haka ki duba girman laifin da shaidan yayi ma ubangiji, idan kika duba SURATUL A'araf.... Lalle ne hakika mun halitta ku, sa'an nan kuma mun suranta kuyi sujada ga Adam. Sai suka yi sujada face Iblis bai kasance daga masu yin sujadar ba. Aya ta 11 suratul A'araf Ki duba irin laifin da Iblis yayi wanda Allah ya bashi umarni ya'ki bi, domin yana ganin shine mafifici domin an halicceshi da wuta, shi kuma Adam an halicceshi da laka Kinga dai irin girman kan shaidan wanda yayi ma Allah amma daya nemi alfarma sai Allah yayi mishi inda yace ma Allah.... Yace kayi mini jinkiri zuwa ga Ranar da ake tayar da su. Suratul A'araf Aya ta 14 Allah yace lalle ne, kana daga wadanda aka yi wa jinkiri . Suratul a'araf Aya ta 15 Bayan Allah yayi masa jinkiri sai shedan yace .... Yace to Ina Mai rantsuwa da halakarwar da kayi mini Lalle ne ina zaune musu tafarkinka madaidaici. Suratul A'araf Aya 16 Sa'an nan kuma, hakika Ina je musu daga gaba garesu, kuma daga baya gare su, kuma daga barin jihohin damansu da barin jihohin hagunsu: kuma ba za ka sami mafi yawansu masu godiya ba. Suratul A'araf aya 17 Kinji irin abunda Iblis yayi alwashin batar da al'uma inda Allah yake ce Mai... Yace : ka fita daga gareta kana abin zargi korarre. Lalle ne wanda ya bika daga gare su, hakika za ni cika jahannama daga Gare ku, gaba d'aya. Suratul A'araf Aya ta 18 Kuka ibtisam ta saki tare da fad'in kinci irin laifin da Iblis ya aikata wanda inda zaiyi sujada ga Annabi Adam lallai Allah zai yafe masa Toh haka Muma Idan mukai laifi kuma muka ro'ki gafara lallai Allah zai yafe mana...... Kuka yaci karfinta sannan taci gaba da fad'in wlh duk Wanda yabi turban shaidan lallai alkawarin Allah na jiransa, Indai harya mutu bai tuba ba, kubra da yawa yanzu idan mace bata irin rayuwar Banza kallonta ake bata Waye ba, wacce take iskanci ita ake ma kallon wacce ta Waye, Innalillahi'wa inna ilaihirajiun, Wlh ya kamata muji tsoran Allah, mu tashi daga turban shaidan, babu Waye wa irin mace ta suturta jikinta sannan ta kame kanta, wannan itace Waye wa, bawai fitar da tsiraici ba, da rayuwar Banza ba, da yawa mutane sun amsa kiran shaidan wanda yayi nasara a kansu, sai yasa a kullum ake son bawa Ya nemi tsari daga tsaida na'a nanne Kubra tace lallai yau na gane rayuwa na kuma k'ara yarda, duk abokin da bazai fad'a maka abunda Allah yace ba, tabbas ba Aboki bane, duk abokin da zai dinga kaika hanyar halaka ka guji wannan abokin, ibtisam wlh Nayi nadaman sanin mutane da yawa a rayuwa ta, wanda sune suka k'ara Sani cikin wannan banzar hanyar, wlh babu rayuwa Mai dad'i kaman bin abunda Allah yace, sannan Kak'i abunda yayi hani dashi .... Sannan yau kawai na gane babu mutunci ga mace face gidan aurenta, domin da yawa abunda yake cutan mu sai muce sai mun gama karatu za muyi aure, muna mantawa aure baya hana komai, yanzu na tabbata inda inada aure da yawa bazanyi wani abu ba, koda kuwa Ina son inyi, saboda koda banji tsoran Allah ba zan dinga jin tsoran kar wannan mijin nawa ya ganni ko a Kai mishi labari, amma da yake banda aure yin Abu nake iya son rai na, ban damu da kowa ba, tunda iyayena ba a nan suke ba..... Ibtisam tace hakane, amma rashin aure bashi bane kesa mata yin iskanci a jami'a ba, abun tsoran Allah ne kawai, ki duba zarah ai gata bata da aure, zan iya cewa bata kula samari ma, Kinga ta kame kanta, akwai ma ire irenta Wanda suka kame kansu basa irin wannan rayuwar, saboda sun ri'ke addini kuma suna tsoran Allah, dan Sun San komai suka aikata in wani Bai gansu ba, toh Allah ya gansu, kuma shine mai sakayya, mai hukunta bawa dai dai da abunda ya aikata Kubra tace hakane, mudai munbi rudin duniya, amma yanzu Alhmdlh Allah ya ganar dani, kuma indai har inada rai ban mutu ba, zan zama cikakkiyar musulma Mai bauta ma Allah, tare da kame kaina sannan inna samu miji inyi aure duk da nasan kona samu mijin in yaji ba budurwa bace ni, zansha wulakanci amma zanyi hakuri in jure, dama duk Wanda ya zabi hanyar sabon Allah zaiga ba dai dai ba a rayuwa Ibtisam tace ku tashi mu shiga ciki Tashi sukayi suka shiga ciki, inda ibtisam tace kubra ta kunna wayarta Kubra tace wlh Ina jin tsoro Karya kira Ibtisam tace karki damu ki kunna Kunna wayar tayi Aiko tana kunnawa saiga kiran mutumin nan ya shigo tace kin gani koh?? Amsan wayar ibtisam tayi tare da dannawa tasa a speaker Mutumin yace hello kubra Ibtisam tayi mata alama da tayi magana Kubra dakyar tace inaji..... Yace har yanzu baki mutu ba..... Ibtisam ta fusge wayar tare da fad'in bata mutu ba, kaine zaka mutu insha Allah..... Kit wayar ta mutu alaman ya kashe wayar Kubra kam babu abunda take sai kuka tare da fad'in Kun gani koh, kunji abunda yace koh?? Na shiga uku Ibtisam tace miye haka kubra?? Bayan d'azu kika ce koda kin..... Tun Kafin ibtisam ta k'arasa kubra tace hakane, nan ta Fara addu'a cikin ranta, da sauri ta bud'e data tare da shiga play store tayi downloading app na complete qur'an audio, nan ta saka ta Fara ji, ikon Allah uhm lallai babu wani sarki face Allah, shine sarki kuma Mai jin kai. Allahu Akbar Allah mai rahma mai gafara ga bayinsa wanda suka tuba, mutum yayi ma Allah babban laifi sannan Idan ya nemi gafara Allah ya yafe masa.... Mai yasa mu muke ri'ke da y'an uwanmu musulmai?? Ya kamata Muma mu dinga yafiya, idan aka mana abu, idan ka yafe kaima sai Allah ya yafe maka Kubra jin karatun al'qur'ani yasa gaba d'aya taji nutsuwa a tare da ita, duk wani firgici da takeji sai taji duk ta daina, ga wani tsoran Allah da taji yana k'ara shiganta, lallai maganin ko wace cuta da nasiba tana cikin al'qur'ani Mai girma Kubra haka ta zauna a dakin su ibtisam har dare yayi inda tace itafa a nan zata dinga kwana, domin a d'akinsu babu na Allah ko wacce tayi nisa, tare da fad'in Tana zargin d'ayan ma ta shiga cult Koda su Aisha suka shigo d'akin suka ji kubra ana jin karatun al'qur'ani, abun ya basu mamaki, hauwa kasa hakuri tayi tace yau duk yanda akayi Kinji wa'azi a wani wajan wanda ya ratsaki kikai tuban mazuru.... Dariya Aisha ta saki tare da kallon kubra tace Nima fah Abun yaban mamaki, bandai fad'a bane kawai, wai kubra yau kodai kin had'u da wani sabon guy USTAZ ne yayi miki wa'azi Kubra tace uhm, ban had'u da USTAZ ba sai dai na had'u da Wanda yayi niyan zama ajalina nan ta basu labari Dariya suka saki tara da fad'in Wlh wannan k'arya ne Kubra jin haka tayi banza dasu tare dayi musu fatan shiriya domin ita yanzu Allah ya ganar da ita gaskiya kuma ta gane AISHA ta kalli Zarah tace nidai dan uwanki nake so, inda zai aureni dana daina harkan banzan nan..... Ibtisam jin wani abu tayi ya tsaya mata a wuya da taji abunda Aisha ke fad'i........ Read and leave it, dnt share to anyone*IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* AISHA taci gaba da fad'in Wlh zarah inda yayanki zai yarda ya aureni..... Hmmm da naji dad'in rayuwa, ni aida na more da nafi ko wace mace Sa'a..... Hauwa ta Katseta da fad'in nidai Ina son ganin wannan guy din da kike ta wasa wa haka Wlh Aisha tace uhm, Aini tsoran ki ganshi ma nake wlh, baki ga yanda ya had'u ba Hauwa tace yakai zarah kyau?? Tsaki Aisha taja, tace ina itafa Zarah ba'ka ce, wannan sak Balarabe, baki ji zarah tace mamansu ya d'auko ba, Kai Wlh ya had'u namiji iya namiji, Kinga Wlh zaiyi kwazo..... Dariya suka saki tare da shewa Ibtisam gaba d'aya ji tayi ranta na baci, jin bazata iya sauraransu ba yasa ta tashi tayi waje abunta, koda ta fita tsaki taja tare da fad'in aikin Banza dana hofi, waima NAJEEB suke wani kuzantawa, tsaki taja tare da fad'in inda Sun San halinshi da basu bata lokacin suba, Wlh, gaba d'aya ranta taji babu dad'i. Gaba tayi tana tafiya, ranta gaba d'aya a jagule yake mota ce ta tsaya a gabanta, wanda hasken motar ya kashe mata ido, tsaki taja tare da fad'in duba yanda suke wani haska mutum saboda iskanci Har zata gota wajan motar taji muryan Dr jibril yana fad'in am so sorry plz, na kashe miki ido, sai Ina haka?? Ibtisam tsayawa tayi cak tare da fad'in ina wuni sir Yace lafiya, tare da kallonta lokaci d'aya kuma ya fito daka cikin motar ya nufi inda take Murmushi ya sakar mata tare da fad'in Amina dare yayi ina zaki?? Tace sir na fito insha iska ne Yace Ok, ya exam din?? Tace Alhmdlh Yace Bari in gudu, so Kema ki koma ciki, domin bai kamata kina yawo ke d'aya yanzu ba, domin lokaci ne da yara marasa ji ke zanyar fita Ibtisam tace toh tare da fad'in saida safe Yace OK motarshi ya nufa tare da barin skul din Itama hanyar komawa tayi, domin gaskiya ya fad'a mata, domin taga irin motocin dake shigowa suna d'iban y'an Mata, ga kuma y'an Mata sai fita ake, Allah dai ya kyauta ya kuma shirya.... Ta kusa zuwa kofar d'akinsu ta hango zarah Tana tawowa, tsayawa tayi har Zarah ta k'araso inda take Ibtisam tace sai Ina?? Zarah tace ke nazo nema, ina kika je??? Kodai duk kishin najeeb dinne yasa kika fita Tsaki taja tare da fad'in Allah ya kiyaye akan mai zanyi kishin shi. Wlh kina bani haushi Idan kina fad'in haka, saifa kana son mutum kake kishin shi, in baka son mutum kishin Mai zakayi nashi?? Zarah tace toh mai yasa kika fita sanda ake maganan najeeb?? Ibtisam shuru tayi kaman tana tunanin abunda zata ce, can tace saboda haka nayi ra'ayi, keda kanki kin San bana son yayanki Mai zanyi dashi? Kinga dan Allah ki barni haka inji da abunda ke damuna na exam d'ina, gashi gobe zan Gama paper amma gaba d'aya na kasa zama inyi karatu nidai wannan semester din gaba d'aya sai a hankali Wlh Zarah tace ai dole, tunda kin d'auki Abu kinsa ma ranki, ibtisam karki ce zanyi miki wannan maganan dan najeeb yayana ne, karki manta Kema y'ar uwata ce, sannan kuma abokiyar shawarata, Nasan a baya bakya son NAJEEB, amma a yanzu na tabbata kina sonshi, domin kuwa a da yanda kike yawan nuna tsananshi k'arara a ranki yanzu ba haka bane, gaba d'aya tsanar da kike Mai ya ragu, kibar yaudaran kanki, ki amshi mijinki hannu bibbiyu...... ibtisam wani harara ta sakar ma Zarah tare da fad'in baki da hankali sannan tayi gaba cikin fushi tana fad'in akan me Zata ce tana son NAJEEB, ai koda zanso mutum bazan so wanda ya tsaneni ba, mutumin da baya so na shine zanso?? Allah ya kyauta, mai zanyi dashi, mutumin da yake zina, tare dashan giya wanda baya tsoran Allah, aini har abada bazan taba sonshi ba, yaje can ya zauna da matanshi Wanda ya saba dasu, domin zama da irinshi wata rana saiya kwaso ma mutum cuta ya manna Mai, tunda shi neman Mata yasa gaba, d'aki ta shiga, tana shiga daga su Aisha Anata surutu da HAUWA, ko kallonsu batayi ba, domin gaba d'aya ji tayi haushi suke bata, nufa gadonta tayi wanda kubra ke kwance tana jin karatu bacci ya d'auketa, kashe karatun tayi domin su Aisha Nata surutu ga karatu, itama kwanciya tayi a kusa da kubra, amma gaba d'aya ta kasa bacci, har yau abunda najeeb yayi ya tsaya mata a rai yanda ta kamashi da Najwa suna sex, wani hawaye Mai zafi taji yana zubar mata, lallai najeeb ba mijin zama bane, har yau abun ya tsaya mata a rai ta kasa Manta abun kuma wani abun mamaki ta kasa fad'ama kowa, daga tazo fad'a saita fasa, ta rasa dalili, ita dai ranta yana bata ta rufa Mai asiri..... Hawaye take da yake ba kuka bane, kuma akwai huta ga k'aran fanka yasa su Aisha basu San mai takeyi ba, balle su Fara mata tambaya ko lafiya Ido ta lumshe tana ganin yanda najeeb din ke fucking din Najwa, da sauri ta bud'e ido tare da tashi ta zauna tana sauke wani nishi, sama sama, lokaci d'aya kuma ta fita taje ta dauraye fuskanta, inda ta hango zarah Tana waya Bayan ta dauraye fuskan Nata, ciki ta koma inda tahau gado ta kwanta, still tunanin nedai ya kuma dawo mata, duk yanda takai danta cire Abun a rai ta kasa gaba d'aya tunanin abun ne a ranta Haka taita juyi akan gadon har zarah ta shigo d'akin Itama ta kwanta, ibtisam ta kasa bacci har su Aisha masu fira suma sukai bacci Washe gari ibtisam idonta duk ya kumbura ga ciwon kai, domin batai bacci ba, ga exam 8 haka ta shirya ta nufi exam, Bayan sun fito daga exam dinne ta dawo dak'i inda ta samu kubra na zaune ta manne waje d'aya alaman zazzabi ke damunta Ibtisam tace kubra bakya jin dad'i ne?? Kubra tace eh wlh fever ke damuna Sosai, plz ki bani paracetamol insha, ko zanji dama dama Ibtisam tace Kai Wlh banda paracetamol, amma inaga ki tashi muje hspt sai a dubaki, a baki magani, Kinga is very risk kisha magani baki San maike damunki ba Kubra tace hakane, bari muje, tashi kubra tayi ta d'auki babban hijab tasa suka fita ita da ibtisam, inda sukai cikin Shika domin taga Dr Bayan taga Dr inda aka bata gwaji inda aka ga Malaria ne, nan aka rubuta Mata magani, suka biyo ta wajan emergency, inda suna tsaye domin wata mota ta wuce, aka faka wata mota kusa dasu, nan aka bud'e wani matashi ne wanda kallo d'aya zaka mishi kace lafiyanshi kalau, domin ko motsi bayayi amma sai wanda suka kawo shi sukace bazai iya tafiya ba, nan aka d'auko Keken guragu domin a sashi, nurse din na tabashi tace ai ya rasu...... Kubra wani irin ihu tasa yanda kuka san ta san yaron, kuka take tana fad'in ibtisam kalla kiga, wlh kaman kice ya tashi, kalla kiga ikon Allah Innalillahi'wa inna ilaihirajiun, wayyo kai Allah yaji k'anka Nan y'an uwan yaron suka bita da ido, domin ganin yanda ta nuna damuwa akan dan uwan nasu Nan ibtisam ta jata sukai gaba Kubra na hawaye tana fad'in ibtisam wannan kukan Inayi ne tare da tausaya ma kaina, wlh ibtisam tunani Nayi inda nice na mutu, mai zance ma Allah?? Gaba d'aya na bata rayuwa ta, na bijire ma Abun da ubangiji yace Ayi, nabi hudubar shaidan, amma yanzu na gode Allah daya ganar dani tun lokaci bai k'ure Ba, wlh gaba d'aya komai na duniya ya fitar min a kai, ina matukar jin tsoran in aikata Sabo yanzu, lallai ibtisam idan kana son ka k'ara jin tsoran Allah imani ya Kama ka kazo asibti ziyara, na tabbata inda mun shiga accident and emergency da munga abubuwa wanda tayu wani in muka gani bazamu iya bacci ba, saboda tausayi, ibtisam kalla wannan saurayin, jikinshi fresh kaman bai mutu ba, kaman kice Mai ya tashi, ya kuma tashi din, lallai duniya ba komai bace Ibtisam tace hakane nima mutuwar shi ta tsaya min a rai tasa gaba d'aya jikina yayi sanyi..... Allah yaji k'anshi tare da sauran musulmai Kubra ta amsa da Ameen, tare da fad'in Wlh ibtisam ke Kinji dad'i kina da aure, rayuwarki Abun sha'awa, baki da wani fargaba, amma mu gashi babu aure ga sabon Allah, gashi karatun bama bashi muhimmanci tunda yawon mu kawai muke, in mun dawo mubi lecturer su kwanta damu, dan karsu fadar damu, kai Wlh babu komai cikin raina sai tarin dana sani, gobe zan koma Gida tunda na Gama paper, ina son koda na koma Kafin hutu ya Kare zamu dinga waya ina tambayarki abunda ya shige min duhu Ibtisam tace karki damu kubra, insha Allah, duk sanda kike da tambaya ki kirani kawai Nan sukai gaba, inda suka koma cikin skul Koda suka shiga d'akinsu a kwance suka tarar da zarah Ganin Sun shigo yasa Zarah fad'in Ina kukayi Ibtisam tace hspt na raka kubra ganin Dr, ya paper din?? Zarah tace hmm, Alhmdlh, tare da kallon kubra tace bakya jin dad'i ne? Ko duk maganan mutumin nan ne?? Kubra tace a'a kawai zazzabi naji Inayi Zarah tace Allah ya sawake Washe gari duka suka watse sukai gida, Zarah taso ibtisam ta bita suyi abuja amma ta'ki, dole ta hakura ta tafi abuja ibtisam tayi Kano Ibtisam ta isa Gida wajan 1 Tana shiga ta iske Ummi bata nan sai granny dake sallah, Dan haka itama alwala taje tayi inda ta Fara sallah Bayan ta idar, ta kalli Granny dake zaune tace ina ummi?? Granny tace ta tafi anguwa, ya naga kin dawo, ko baki da lafiya ne? Naga duk kin rame Ibtisam tace Hmmm granny ba dole ba, exam babu dad'i Wlh, munyi hutu ne sai yasa na dawo Granny tace auwo tare da gatsan goranta tana ci tana gurus gurus Ibtisam tace wai ba zaki daina cin wannan goran ba?? An fad'a miki yana da Illa, Amma kin k'i, wlh Granny ki shafa mana lafiya ki daina, kar kije kici abunda zaisa Musha wuya, gwara ki mutu cikin salama ba tare da wahalan jinya ba...... Granny tace dallah Rufamin baki, AI sai a kasheni, naga bakan mutum nake ba, in naci goro ya kashe ni, jiki na ko naki, haba yara sai iyayi komai ace yana da Illa shi kenan mutum kar yaji dad'in rayuwa, haba ni ban taba jin inda akace goro nada Illa ba Ibtisam tace ai sai kiyi taci tunda an fad'a miki kin dage, nidai in ciwo ya kama ki bazanyi jinya ba, tunda na fad'a Granny ta tsuke baki tare da fad'in shirmen banza da hofi, dama wake bukatar ki? AI na tabbata babu abun arzikin da zaki iya, Aini da kiyi jinyata gwara in zauna ni d'aya yafi min, wannan ba'kar zuciya taki, gashi mijin naki kin kasa hakuri dashi..... Granny jin ibtisam tayi shuru yasa ta kalleta, ganinta tayi tana hawaye.... Granny tace miye haka kuma?? Haba takwarata maiya faru? cikin sigar rarrashi take tambayarta Ibtisam kallon Granny tayi tare da fad'in yanzu Granny komai najeeb yayi ba'a ga laifinshi ba sai nawa??? Granny tace ba haka nake nufi ba, abunda nake nufi kin kasa hakuri dashi..... Ibtisam tace taya zanyi hakuri dashi?? Granny karki manta ni mace ce, an d'aura min najeeb ba tare da sanina ba, infact ma ban taba tunanin zan aureshi ba, gaba d'aya nasa rai za muyi aure da kabir sai naji an d'aura da wani, yau najeeb Koba dan uwana bane shi, dole yanda naji babu dad'i hakan zanyi, anyi min wannan a matsayina na mace, wanda ya zama dole in hakura in zauna dashi, Wanda nasan igiyar auren shine keda ikon tsinkata, sannan shi namiji ne, Ance in za suyi adalci su Fara daga Biyu..... Kinga Mata biyu akace ba d'aya ba, kinga yana da ikon k'ara auren wacce yake so, amma nifa?? Bani dashi, dole shi dinnan dai zan zauna mawa, ba wani ba, granny inda kin San zafin rabuwa da wanda kake so da ance Nayi hakuri, da yawa mutane basa gane wani abu, yau Indai Abu ba'a kansu yake ba, koya fad'a musu ba, toh basa gane irin zafin abun da kuma rad'adinsa Nasan ni mace ce, kuma Aljanna ta tana k'asan kafar mijina, Nasan dole nayi masa biyayya, dole nayi masa abunda yayi umarni da inyi masa Indai bai saba ma sha'ria ba...... Duk Nasan wannan, toh amma shi najeeb din yana bin abunda ubangiji yace?? Baya bi, mutumin daya kauce ma mahaliccin shi taya wani zai bishi..... Kuka ta saki mai cin rai sannan tace Granny, Koba alakan aure najeeb jinina ne, duk da tun Farko bama jituwa haka koda mukai aure babu wata magana Mai dad'i data taba shiga tsakanin mu, yau Koba najeeb dake jinina ba, ko wani naga yana shan giya Wlh zan tsaneshi, amma da yake najeeb akwai ala'kan jini sannan aure ya had'amu dole haka na hakura, kuma na tabbata inda najeeb ba jinina bane kuda kanku zaku ce saiya rabu dani, tun a lokacin da yayi min sharri yace wannan cikin ba nasa bane Ya kamata inda kuna sona a lokacin da kun raba wannan auren, amma daga karshe sai kuka barni a wajansa, duk da ya nuna baya bukatar in zauna a tafi dani amma sai lokacin kika ce dole in zauna, haka kuka tafi kuka barni dashi Granny Kun San irin abunda naji?? Kun san irin kuncin da naji?? Duk baku Sani ba, ku burinku in zauna dole a gidan miji, tunda ni mace ce banda wani zabi face inyi hakuri da duk irin abunda miji zaimin, ku matsalanku kar ace y'arku ta zama bazawara koh?? Koba shi bane matsalan?? Granny da yawa a k'asar Hausa Anfi samun irin wannan matsalan, kiga namiji shine dukan mace, cin zarafin ta, ya hanata haiyuwa, saboda baya bukata, ya tauye Mata hakkinta, etc Kinga duk irin wannan matsalolin ba zasu gyaru ba, har sai iyaye sun daina jin tsoran kar y'ay'ansu su dawo gida su Zame musu nauyi ko kuma kar ace suna da bazawara Granny shifa aure sunna ne, ba farillah bane, sannan shi aure daka ranan da mace tayi komai kikayi lada ake baki, bauta ne Ni a nawa ganin Nasan duk abunda akace bauta ne sai an jure, amma da mace ta zauna miji ya dinga kuntata Mata, ita kuma tana masa abunda zaiji baya so, gwara a raba auren, domin anyi aure Dan samun lada sannan yakai mutum da Aljanna, amma babu farin ciki kuna kai kanku hanyar halaka, ku jefa kanku wuta, Indai irin wannan ne miye amfanin auren?? Kinga babu shi Namiji zai bugi mace, ya mata mummunan duka, inta dawo gida sai a bata hakuri ace ta koma aure d'an hakuri ne shi dama bauta sai an jure, aita bata hakuri ana fad'in kiyi ta hakuri wata rana sai labari..... Toh Kunga tun daga nan kun ba mijin daman ci gaba da dukanta kenan, domin yaga yayi na Farko ba'a d'auki mataki ba, an k'ara tura mishi ita, kinga zaiga baki da wani gata, wani namijin ma sai yaga kaman Turaki akeyi wajansa, kinga ba'a Fata a haka sai kiji ana fad'in ya kasheta wata rana, ko ita ta kashe shi, domin ita zuciya bata da k'ashi. Bawai Ina nufin Idan namiji ya bugi mace a raba auren bane a'a, but ya kamata a nemo shi aji dalili da zai bugeta, in Abun ta Kama a nemo har waliyansa ayi magana akan Karya k'ara dukanta, in Abun bazaiyi ba ko babu Mai fad'a mishi yaji zaku iya zuwa kotu, alkali ya bashi takarda yayi signing akan inya K'ara dukanki akwai hukunci akansa. Indai aka d'auki wannan matakin bazai k'ara ba, shine ake kira da kwatan y'anci Idan ana haka za'a rage irin abubuwan dake faruwa a gidajan aure musamman...... Granny ta dakatar da ita da fad'in ya isa haka ibtisam, na fahimta, amma ina son ki sani, shi aure dace ne, kuma ko wace mace tana da nata jarabawan, Mai hakuri yana tare da Allah, eh abunda kika fad'a gaskiya ne, yana dakyau a kwatan ma mutum yancinshi , amma ina son ki san wani abu guda d'aya akan najeeb, sannan ina son ki sama ranki wani abu, ki d'auka duk abunda yayi miki yayi miki ne cikin rashin sani, ba tare da yasan yayi ba...... Ibtisam na k'okarin magana Granny ta Katseta da fad'in kiyi shuru in Gama magana sai kiyi Granny taci gaba da fad'in yanzu kinga NAJEEB yana Abu ne ba tare da sanin ilimin addini ba, kinga baiyi karatun addini ba, duk wasu abu da zaki ga yanayi Ina son ki d'auka cewa bai sani bane, abunda muke k'okarin yanzu mu d'aura shi a hanya kenan, muna son yasan addini ta yanda zai bauta ma mahaliccin sa, duk wannan Abun laifin mahaifinshi ne daya fifita boko akan karatun addini, wanda shi yake d'auka yama d'ansa gata ne, bai san ba gata ya masa ba, domin inda yana sonsa yana son nuna mishi gata shine ya koya Mai ilimin addini, wanda shine zai kaishi ga tsira ranan lahira,. Granny kamo hannun ibtisam tayi tana fad'in dan Allah takwara ta, Ina son ki zauna da najeeb, ki ceto Dan uwanki daga fad'awa halaka, ina son ki zauna dashi matsayin mata Mai biyayya, domin ke y'ar uwarsa ce, Kece zaki fi kowa sanin darajansa, Koba dangantakar aure akwai na jini, ina son ki duba girman Allah kiyi hakuri ki koma wajan mijinki.......... Ibtisam kuka ya kubce mata sosai gaba d'aya ta kasa magana, ta rasa mai yasa Granny take ganin kaman itace take gudun zama dashi, shine fah yace ya saketa, Bayan haka kuma ance Mai sakin baiyi ba, amma ya tafi ba tare da yace komai ba, sannan tunda ya tafi bai kuma waiwayo waba, amma granny tazo tana d'aura mata laifi........ Read and leave it, dnt share to anyone*IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Kaman granny tasan abunda ibtisam ke tunani, tace ibtisam zaki ga kaman bana goyan bayanki, ba haka bane, yanzu duniya ta canza, komai ya canza, idan mace batai hakuri gidan mijinta ba inta fita bata san wanda zata aura ba, kinga gwara tayi hakuri ta zauna da Wanda tasan halinsa, saita dinga kiyaye wa, amma yanzu in mace ta nemi saki , inhar mijinta ya saketa bata san wa zata fad'a mawa ba, sai yasa ake cewa hakuri shine gaba da komai, kuma Mai hakuri yana tare da Allah, wlh ibtisam ban taba ganin laifinki ba gaba d'aya na najeeb ne, domin ke aka cuta amma gashi ina rokanki akan kiyi hakuri wata rana insha Allah za kiyi dariya Ibtisam nidai burina in ganku tare har abada, shine Fata na, indai kukai haka zan mutu cikin salama...... Da sauri ibtisam ta rungume Granny tana kuka tare da fad'in insha Allah bazaki mutu ba Granny Granny tayi murmushi tare da fad'in ai mutuwa ta zama dole ibtisam, lokaci kawai ake jira, amma dole ce ko Ana so ko ba'a so Ibtisam tace toh nidai Granny abar maganan mutuwar nan dan Wlh ba son jinta nake ba, gaba d'aya Granny tace Indai kam baki Sonta saiki koma ma mijinki, yanda zaki sani farin ciki Ibtisam tace Granny ni Kinga Wlh yunwa ma nake ji, Sosai mai kuka dafa ne Inci Granny tace ja'ira wato canza firan zakiyi koh?? Yayi miki kyau ai Ibtisam tashi tayi ta nufi kitchen inda ta dibo abinci domin taci, tana cikin ci sai ga Ummi ta shigo cikin d'akin tana fad'in ah Ashe y'an karanta an dawo Ibtisam cikin fara'a da murna take fad'in eh Ummi tun dazu na dawo bakya nan Ummi tace Mun fita da Maman fati ne, ya karatun an Gama jarabawan kenan? Ibtisam tace eh mun gama zamu sha hutu Mai tsawo harna wata d'aya da sati Biyu Ummi tace Kai Aiko zaku dad'e a gida Sosai Allah ya taimaka bari inje in watsa ruwa duk na kwaso rana, Ummi ciki tayi tabar ibtisam da Granny *AMERICA* najeeb ne zaune yana karanta al'qur'ani domin gaba d'aya yanzu ya iya had'a ba'ki, abun har mamaki yaba malamin yanda yayi saurin iyawa, gashi najeeb baya dad'ewa ya gane Abu, wanda yawanci tun a k'aramin shekaru mutum yake saurin haddace Abu haka, amma sai gashi Abun mamaki shi najeeb da girmansa yana haddace Abu da wuri Malamin ne yazo inda najeeb yake yana fad'in gaskiya najeeb ka gode Allah, wlh komai naka Abun sha'awa babu wuya ka haddace Abu, nan da nan wlh kana da kwakwalwa sosai Najeeb saida yakai karshen Aya sannan ya kalli malamin Bayan ya ajiye al'qur'ani yace malam ba komai bane yasa kaga Ina saurin haddacewa ba sai Dan Ina son in koya wanda Allah yaga zuciya ta, duk abunda nake da Wlh Ina aikatawa ne ba tare da sani na ba, sannan yanzu dana gane nake son in koya in iya dole in dage, aikina gaba d'aya na dau hutu dan in nemi ilimin addini, inta Kama ma Wlh ajiye aikin zanyi, duk da nayi yunkurin yin hakan amma suka d'age akan bazan ajiye ba, inje inyi hutu, shine nace na d'auki hutun 5mnt Malamin yace hakan ma yayi tunda gashi yanzu ko wata biyu bamu yiba amma harka iya abubuwa da dama, ko a haka ka tsaya aika gode Allah, domin wani wanda ya taso tun yana yaro yayi karatun ban tunanin zaiyi aiki dashi akan Kai yanda kake aiki dashi, yanzu nima tafiya ta Kama ni dole zan tafi saudiya, domin mahaifina baida lafiya, Kaga bazan zauna ba har inyi wata ukun da Nayi alkawari ko a haka na Barka Alhmdlh Nasan ka koya abubuwa da yawa Amma idan naje naga yanayin jikin nasa inda hali zan dawo..... Najeeb yace a'a karka damu, nida kaina zan biyo ka saudiya, zanje Nigeria insha Allah daga nan Zanzo harda iyayena domin su ganka, ku gaisa Malamin yace haka yayi, tare dayi MA NAJEEB addu'an samun nasara a rayuwa Najeeb Bayan ya koma gidansa gaba d'aya baya son zama shi d'aya sai yaji gidan yayi masa girma, kwanciya yayi akan kujeran falon inda ya lumshe ido, lallai sai yanzu yasan yana rayuwa, a da yana rayuwa ne amma kaman matacce, domin bai San yanda zai bauta ma Allah ba, gaba d'aya wannan canjin daya samu ya sameshi ne ta sanadin rayuwarshi da ibtisam ta shigo Ya fara tunanin yasan mai yasa shan giya ya zama haramun da zina, lokacin da tace mishi duk manyan laifin da Allah ya hana kana aikatawa, tun daga ranan ya fara tunanin sanin Mai yasa ya zama laifi har yakai shi ga kiran malam, wanda gashi yanzu gaba d'aya rayuwarshi ta canza, sai dai abu d'aya da yake fatan shima ya canza Lokaci d'aya ya tashi ya nufi bedroom d'inshi inda ya fad'a toilet yayi wanka ya fito daga shi sai boxer da singlet Kai tsaye kitchen ya nufa inda ya Tarar damai mishi aiki yace ta Kawo mai coffee, yana fad'in haka ya juya falon ya zauna yana danna wayarshi dake hannunsa Bayan Mai aikin ta kawo mai coffee ta ajiye Mai akan center table har zata wuce najeeb yace ta tsaya tare da fad'in gobe zani Nigeria so zaki iya d'aukan hutu, but amma ki dinga zuwa kina duba gidan coz ban son in dawo inga datti ko k'ura Ta amsa da OK sir Najeeb d'aukan coffee din yayi inda ya fara sha..... Washe gari kaman yanda yace hakan ko ta faru domin kuwa jirgin k'arfe 10 yabi inda ya tafi Nigeria Kai tsaye a abuja ya sauka inda aka turo mai driver yazo ya d'auko shi,. Bayan sun k'arasa gida, Zarah da saurinta ta nufeshi tana fad'in Wlcm bros Murmushi ya sakar mata tare da kallonta yace ya gida da skul? Yana ganki a gida?? Tace lafiya bros munyi hutu ne Yace OK Nan suka shiga ciki abunda najeeb bai taba yiba yau yayi gaida iyayenshi cikin girmamawa, gaba d'aya daga Dad har Mum sunyi mamaki tare da kallon juna Najeeb ya lura da hakan sai yayi murmushi tare da fad'in kai am so tired I need to rest hope d'aki na a gyare yake?? Mum tayi murmushi tare da fad'in eh my only son, a gyare yake, AI ban barin dakinka da datti, domin Nasan yaron nawa baya son kazanta, amma before ka huta Aida kaci abinci koh Yace Mum bari in huta na gaji Sosai wlh, nayi missing food d'inki amma tunda kika ga na kasa ci, toh na gaji ne Tace OK a huta dakyau Yayi murmushi tare da shiga d'akin nashi wanda yana shiga ya fad'a gado ya kwanta sai bacci Mum da Dad sukam zama sukayi inda Dad yake fad'in kinga yanda yake gaidamu cikin girmamawa, gaba d'aya harta magananshi ya canza kaman bashi ba Mum tace Wlh kuwa abun ya bani mamaki, bari dai ya tashi muji ya akayi Ibtisam ce zaune tana ta wanke underwear d'inta, a wajan fanfo din dake waje, a tsakar gidan Granny ta fito tana fad'in in banda kazanta mutum saiya tara su wando da skirt da yawa Kafin ya wanke, ai wannan kazanta ne Ibtisam tace kazanta?? Lallai Granny Wlh kina shiga sabga ta da yawa, d'ago wani pant d'inta tayi tare da nuna mata da tace ina kika ga alaman kazanta a nan?? Kuma pant d'in ga sunan gudu biyar ne duka amma kina wani kiramun kazanta, salan wani yaji kisa a d'auka haka nake Granny tace toh aji mana, AI gaskiya na fad'a Inba Kazami ba, taya mutum zai dinga tara pant da yawa haka babu wanki, ko ni da nake tsohuwa bana irin haka saike yarinya karama saboda lalaci. Ibtisam tashi tayi tana d'iban kayan domin ta gama zata toilet ta shanya tace Kedai kika sani, nidai banda lokacin wannan surutun dake inada abunyi da yawa Granny tace ai kyace haka mana t..... Wani irin K'ara ta saki tare da yin k'asa, da sauri ibtisam ta saki roban dake hannunta ta nufi Granny tana fad'in Granny lafiya kuwa? Maiya sameki tana tambayar Granny tana kuka Ganin granny bata ko motsi yasa ta nufi d'akin ummi dake bacci da gudu tana fad'in ummi Ummi kizo mukai Granny asibti na shiga uku Granny ta fad'i k'asa Ummi dake bacci sai taji kaman tana mafarki da sauri ta tashi amma sai taji ba mafarki bane domin dai dai lokacin ibtisam ta shigo d'akin Tana fad'in ummi Granny ta fad'i muna cikin magana Dan Allah mu kaita asibti ki kira abba Da sauri Ummi ta tashi tare dasa hijab tana fad'in maiya faru da ita?? Kai tsaye waje suka nufa inda suka tarar har yanzu tana nan kwance a k'asa tana nishi sama sama Nan Ummi tace maza su kamata su kaita asibiti, hakan ko sukayi ibtisam ta fita ta kira Mai adai daita sahu inda suka Kama Granny ita da Ummi sukai motar da ita, direct asibiti suka nufa da ita inda aka amsheta akai emergency da ita domin a duba lafiyarta Ibtisam kuka take Sosai, domin a duniya Tana son Granny, ko kad'an bata son taga wani abu ya sameta Ummi sai a sannan ta kira abba Inda ta fad'a mishi halin da ake ciki, ko minti 30 baiyi ba ya garzayo asibitin Kai tsaye inda ya Tarar dasu suna zaune ibtisam nata faman kuka Abba yace maiya sameta?? Nan ibtisam ta Fara fad'a mishi Abba muna fira na tashi inje inyi shanya tasa ihu tare da faduwa Abba yace Toh ya isa mana kibar wannan kukan Mai Dr yace ?? Ummi tace baice komai ba, har yanzu Dr bai fito ba Nan Abba ya zauna suna jiran fitowan Dr din Wayar abba ce tayi K'ara d'auka yayi yaga Dad ne Bayan sun gaisa Dad yake cema Abba d'anka ya dawo yau Abba yace a Barka da fatan ya dawo lafiya Dad yace lafiya Abba yace gamu a asibiti Mama bata da lafiya Nan Dad yace Subhanallah maiya sameta?? Abba yace gamu nan dai har yanzu Dr bai fito ba Nan Dad yace bari yanzu mu kamo hanya Abba yace kai yamma yayi fah Dad yace ya zamuyi dole mu tawo Nan Bayan sun kashe wayan Dad ya kalli Mum yace mama bata da lafiya yanzu zan kama hanyar Kano Mum tace maike damunta? Dad yace wlh ban sani ba, Tadai fad'i ne kuma ance Dr bai fito ba Mum tace amma daka bari gobe saimu tafi gaba d'aya koh?? Yace a'a yau zani ku saiku tawo gobe Nan Zarah tace zata bishi Yace Toh kiyi sauri muje kin San ban son jira Zarah tashi tayi da gudu taje ta zuba kayanta a akwati tare da abun bukata sannan ta fito suka Kama hanya ita da Dad, mum dai tace ita da najeeb gobe zasu tawo Bayan fitan su Dad saiga najeeb nan ya fito ya tashi Daga bacci. Mum tace harka tashi Yace eh mum Ina Dad ya fita ne?? Tace ya tafi Kano yanzu Yace yanzu da yamma haka? Lafiya kuwa?? Mum tace granny ce aka kwantar a asibiti, shine ya tafi shida Zarah Nima gobe zamu tafi Yace Subhanallah maike damunta?? Kai ni bamma taba ji ance tana ciwo ba sai yau Mum tace Wlh bata ciki ciwo ba, gashi wanda bai ciwo inya tashi yi bai iyaba Najeeb yace Allah ya Sawake, nima da Ina nan Aida nabi Dad munje tare Mum tace gobe saimu tafi da safe ai, kaci abinci ko saina zuba maka ne?? Dariya yayi tare da fad'in tunda y'ar autarki bata nan yau nine autan sai a zuba min din kawai Mum tayi dariya tare da zuba mai, nan suka zauna suna ta fira Inda NAJEEB yace Mum yanzu nasan ina rayuwa wanda da gaba d'aya ba rayuwa nake ba Mum tace kaman ya??.. Yace Nasan addini na, Mum da gaba d'aya Ina amsa sunan ni musulmi ne amma ban San miye addini ba, amma a yanzu Alhmdlh Nasan abubuwa da dama kuma ina kan koya Mum cikin mamaki tace najeeb a Ina ka koya??.. Murmushi yayi tare da bata labarin abubuwan daya faru Bayan tafiyar shi Mum wani hawaye ne ya zubo mata tare da tashi ta rungumeshi ta baya tana kuka tare da fad'in Alhmdlh Alhmdlh Alhmdlh yau nafi kowa murna yau Ina cike da farin ciki d'ana ya fara neman ilimin addini, najeeb Wlh baka ga yanda naji dad'i ba, abunda yake ranmu kenan akan muyi maka magana sai gashi kaida kanka ka Fara koya Wlh ji nake yau kamun anyi min kyauta Mafi girma a duniya Najeeb yayi murmushi tare da fad'in Mum nima yanzu baki ji yanda nake jin dad'i ba, nasan miye rayuwa nasan yanda zan tafiyar da rayuwa domin samun tsira wanda da duk ban sani ba yanzu kam Alhmdlh Mum tace najeeb Allah yayi maka albarka Tashi yayi tare da kamo hannun Mum Ya ri'ke tare da fad'in mum plz ina son duk wani abu dana miki na rashin tarbiya ki yafe min, Dan Allah domin na gane da ba'a akan dai dai nake ba Mum ta rungumo shi tare da fad'in na yafe maka duniya da lahira, Wlh najeeb komai kayi min ban taba ri'keka ba cos ni uwa ce sannan nasan duk wannan abunda kakeyi ina maka uzuri duba da irin kasar daka taso a cikinta Wani irin hawaye ne ya zubo a fuskanshi wanda yayi sauri ya goge, lallai uwa uwace, shida kanshi yana jin kunyar abubuwan daya musu baya amma gashi yanzu tace bata rik'eshi ba, Allah sarki rayuwa duk Wanda bai mutunta iyayenshi ba yayi Asara, kun dai ga irin abubuwan da najeeb yayi amma Mum tace bata ri'ke shi ba, waye Zaima wannan inba Uwar data haifeka ba Jin kiran sallah magrib yasa najeeb nufa masallaci Su dad sun k'arasa Kano wajan karfe 9 da wani abu, kai tsaye asibitin suka nufa wanda koda Dr ya fito baiyi musu wani bayani akan abunda yake damunta ba, yadai ce jikin da sauk'i sannan suna kan gwaje gwaje akan abunda ke damunta, sannan har yanzu bata farka ba Hankalin kowa ya tashi da wannan ciwon na Granny, ibtisam gaba d'aya sai kuka take, inda Zarah take ta rarrashinta, wajan k'arfe Goma Ummi tace ya kamata su tafi gida ita zata kwana da Granny.... Nan ibtisam tace ina, ita zata kwana da ita, saida ummi tayi dagaske Kafin ibtisam ta yarda harta suka wuce suda Zarah da abba inda Dad ya tafi hotel shima Bayan ya sai musu su madara ruwan roba da duk wani abu da zasu bukata sannan yaba Ummi kud'i yace ko za'a bukata Koda su ibtisam suka je gida sai kuka take tana fad'in Wlh Ina jin tsoran wani abu ya samu granny ina matukar Sonta da yawa, Wlh baki ji yanda nake jiba na shiga uku Granny na Zarah tace haba ibtisam babu abunda zai sameta addu'a za muyi mata, ki daina fad'in haka insha Allah komai zai wuce sannan granny zata warke Kinji Ibtisam shuru tayi tana sauraran zarah Zarah tace ki tashi kije kiyi wanka, kinga duk Fuskanki ya tashi idonki ya kumbura kaman wacce tayi shekaru gidan yari Ibtisam tace hmm zarah Wlh hankalina a tashe yake ban son wani abu ya samu granny Wlh ko kad'an Nan zarah tace babu abunda zai sameta maza tashi kije kiyi wanka Kinji Ibtisam tashi tayi ta fad'a toilet tayi wanka, koda ta fito zarah bata d'akin can saiga zarah tazo da tea a hannunta da kazan da abba ya siya musu Ta ajiye ma ibtisam tace gashi Nima Bari inje in had'a nawa tea din Tashi tayi ta nufi kitchen inda itama ta had'o tea d'inta ta dawo ta Fara sha ibtisam kam kasa sha tayi Zarah tace wai miye haka ibtisam kisha mana, ibtisam tace Wlh zarah bana son sha Zarah tace Indai baki shaba Nima Wlh bazan shaba..... Ibtisam tace ke nifa bana jin yunwa gwara kici Zarah tsaki tayi tare da fad'in kinga saida safe .ganin dagaske take yasa ibtisam fad'in zo kici Nima zanci Jin haka yasa Zarah ta zauna tare da d'aukan cup din tea din ta farasha tare da kazan Bayan sun kammala, itama Zarah wanka tayi tazo ta kwanta Washe gari tunda sukai sallah asuba suka shiga kitchen inda suka d'aura abinci domin sukai asibti, Bayan sun kammala sukai breakfast suka nufi asibitin Wanda suka tarar har yanzu Granny bata farka ba ga oxygen ansa Mata. Ibtisam hawaye ta farayi domin tausayi, taji Granny ta bata, tare da furta ciwon lokaci d'aya jiba jiya Uwar haka lafiyanta kalau amma kalla yanzu ko numfashi saida aka sa mata oxygen, kai ikon Allah, fita tayi waje tana kuka domin tausayin halin da Granny d'inta ke ciki Zarah ce ta biyota inda ta zauna kusa da ita Tana fad'in ibtisam hakuri zakiyi kibar wannan kukan, inba haka ba kanki ne zaiyi ta miki ciwo.... Zuwan Dad ne yasa Zarah fad'in Ina kwana dad? Da fatan an tashi lafiya Dad yace lafiya yamai jiki?? Tace da sauki Itama ibtisam gaida Dad tayi inda yace har yanzu kina wannan kukan mamana Ibtisam hannu tasa tare da share hawayen idonta Murmushi Dad yayi sannan yace yauwa gwara kibar wannan kukan Dad ya kalli Zarah yace Mum d'inki bata k'araso ba?? Zarah tace eh Dad yace a'ah tace min fah tun d'azu sun shigo Kano bari in kirata d'auko wayarshi yayi yana k'okarin kira Zarah tace ga sunan Nan Dad ya nufesu inda sukai gaba shida mum bayan ibtisam ta gaidata, d'ago kanta tayi sukai ido biyu da najeeb wani irin faduwan gaba taji wanda bata taba jiba sai yau, najeeb kam kallo d'aya yayi mata ya kauda kai tare da kallon Zarah yace yamai jiki hope da sau'ki?? Zarah tace toh har yanzu bata farka ba dai..... Mum ce tazo tana fad'in ibtisam kuna ina kuzo Granny na kiranku NAJEEB kaima tawo Da gudu ibtisam ta nufi d'akin inda taga Granny tana kallon sama hawaye na zuba a idonta, jin muryan ibtisam yasa Granny kallonta ibtisam nufan Granny tayi tana kuka tare da kamo hannunta Granny cikin murya tana hardewa tace ina na je bu Mum tace najeeb jeka mana Najeeb kusa da gadon yaje inda Granny ta Kamo hannunshi Tana mishi murmushi, shima murmushin ya sakar mata, had'a hannunshi tayi dana ibtisam ta Fara magana najeeb Ina son ku kasance kaida ibtisam a haka har karshen rayuw..... Kallon mum tayi tace fad'a mishi abunda nake fad'a nan Mum ta Fara fad'a mishi abunda Granny take fad'a..... Granny tace naso inga yaranku amma Allah bai nufa ba..... Ibtisam cikin kuka tace Granny ki daina fad'in haka dan Allah na ro'keki Granny tace ibtisam ni nasan bazan tashi ba, wannan ciwon bazai barni ba, dan Allah najeeb ku koma ku zauna kaida ibtisam hakan zaisa koda na mutu in mutu cikin salama, wlh Ina takaicin rashin jituwan ku,, ina so kumin alkawari zaku zauna a tare har abada...... Da sauri najeeb yace I promise Granny kin gani tare da K'ara matse hannun ibtisam duk mum na fassara Mata Granny wani irin murmushi tayi lokaci d'aya ta saki hannunsu Tana salati wanda dai dai lokacin oxygen din da aka saka mata yake k'okarin d'aukewa....... Plz I don't tin gobe zanyi posting coz gobe gaba d'aya Ina busy sai yasa na muku yau but inna samu time may be inyi koda babu yawa Read and leave it, dnt share to anyone*IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Lokaci d'aya oxygen din ya tsaya cak........ Ibtisam gaba d'aya k'asa tayi ta fad'i bata san ta fad'i ba, gaba d'aya hawayen dake idonta lokaci d'aya ya tsaya cak.... Dr ne ya shigo inda ya fara dubata amma ina rai yayi halinsa, Innalillahi'wa inna ilaihirajiun abunda Dr ya iya fad'a kenan tare da fad'in Allah ya amshi rayuwarta Zarah kuka ta saki ita dasu Mum suko su Dad da abba kukan zuci suke, najeeb kam gaba d'aya wani irin yanayi ya shiga Mai wuyan misaltuwa, lokaci d'aya hawaye ya fara zuba a idonshi lallai sunyi babban rashi a family d'insu Ibtisam kam gaba d'aya ko kukan ta kasayi ma, zan iya cewa kaman tunaninta ya dauke Domin gaba d'aya ta daina jin komai, ita gadai ta nan ne kawai Nan aka d'auki Granny bayan Mum ta d'aga ibtisam tare da ri'keta suka nufi Gida inda aka ma granny wanka domin kaita gidanta na gaskiya, kafin kace Mai mutane har sunji kabarin mutuwar lallai Granny tayi mutane sosai sai dai muce Allah yaji kanta lallai ciwon ajali kenan, wanda ya kama Granny lokaci d'aya ashe ciwon bana tashi bane Anata amsan gaisuwa..... Ibtisam kam gaba d'aya ta kasa kuka, magana ba ta kasa furta komai, ganin haka yasa hankalin Mum ya tashi inda taita fad'in ibtisam kiyi kuka domin rashin kukanki akwai matsala..... Ibtisam ido ta bita dashi tana kallonta kaman wata mara wayau yanda takeyi da idonta Mum ganin haka yasa ta janyota jikinta tana fad'in ibtisam Granny ta rasu kiyi kuka, duk wannan abunda Mum take fad'i tana fad'a ne domin ibtisam tayi kuka amma ta'ki yi. Koda Ummi tazo taga Mum na fama da ita akan tayi kuka amma ta kiyi kaman ma bata jin mum din, sai taji ibtisam din ta bata tausayi lallai dole tayi kuka domin kuwa ibtisam tayi mugun sabo da Granny, sunyi mugun shakuwa Sosai Ummi itama babu yanda batayi ba amma ibtisam taki yin kuka, gaba d'aya su duka sun shiga cikin wani hali, zarah itama tayi tayi amma ta'ki kuka Mum ta kalli ummi tace rashin kukanta Akwai matsala babba, inaga ko zan kaita hspt ne?? Zarah tace Bari dai a kira najeeb ya kaita tunda kuna amsan gaisuwa ku a nan Zarah kiran najeeb tayi a waya ta fad'a mishi halin da ake ciki, kai tsaye yace Bari ya shigo cikin gidan Shigowa yayi inda ya iske basa falo sai mutane wanda suka zo gaisuwa, ummi ce ta fito ganin najeeb yasa tace yauwa tana d'aki tare da nuna mai d'akin ya shiga Koda NAJEEB ya shiga itama mum fita tayi Bayan tace ya kaita asibti, ganin haka yasa Zarah itama ta fita Najeeb kallonta yayi gaba d'aya sai yaji ta bashi tausayi domin yasan sun shaku da Granny Sosai, gashi ta tafi ta barta bazata sake dawowa ba Najeeb kusa da ita ya zauna tare da kallonta lokaci d'aya ya juya da ita tare da kallon fuskanta ya fara fad'in ibtisam kin tuna alkawarin da Granny tace mu d'aukar mata?? We don't love each other but we have to live together saboda munyi Mata promise, kin San bana sonki I..... Kuka ta saki mai sauti tare da sauke idonta akanshi, wani irin abune ya tsaya mata a wuya Mai zafi A hankali ta Fara kiran sunan Granny tare da fad'in shikenan na rasa ki, sai kuka Sosai wi wi wi...... Najeeb jin kukanta yake har cikin ranshi, Lokaci d'aya ya janyota jikinsa tare da rungumeta yana rarrashinta tare da fad'in ibtisam addu'a za muyi mata, ba kuka ba, wannan kukan baida amfani plz ki daina.... Cikin kuka tace ya zanyi?? Just muna fira nida ita ta fad'i ban taba kawo mata mutuwa ba, amma ta tafi, ban taba zaton zata mutu yanzu ba, amma gashi ta tafi ta barni, zuciya ta babu abunda take sai ciwo tare da rad'adi Innalillahi'wa inna ilaihirajiun Ibtisam gaba d'aya ita tama manta ko wa take tare dashi, domin bata cikin yanayin da zata iya tunawa ko ganewa Shi kam NAJEEB sai shafa mata baya yake alaman tayi shuru..... Mum ce ta shigo d'akin domin taji shuru basu fito ba, ganin tana manne jikin najeeb tana kuka hakan yasa Mum jin dad'i tunda tana kukan Itama Mum zama tayi a kusa data gefen ibtisam din, ganin haka yasa Najeeb tashi tare da fad'in tunda tayi kukan bari in fita waje Tashi najeeb yayi ya fita tare da tausayawa ibtisam din Mum ta kira sunanta da fad'in ibtisam D'ago Kai tayi ta kalli mum wanda gaba d'aya idon ibtisam din ya canza yayi ja Mum tace ki daina wannan kukan addu'a ya kamata ki mata domin shine babban gatan da zaki nuna mata a rayuwa, idan mutum ya mutu babu abunda yake bukata face addu'a Ibtisam kaman an danna stop, gaba d'aya ta tsaya da kukan lokaci d'aya, inda ta kwantar da kanta akan gadon d'akin, gaba d'aya abubuwan daya faru ita da Granny taita tunawa, lokaci d'aya kuma ta Fara Mata addu'a tare da neman Allah ya gafarta mata zunubanta, lallai ibtisam taji wannan mutuwar Sosai. Ibtisam gaba d'aya ta rame saita k'ara yin haske, fuskanta yayi fayau, Mum a gidan take kwana dad da najeeb kuma a hotel Yau akayi sadakan uku Ibtisam dai har yanzu ga tanan ne dai, gaba d'aya bata jin dad'in komai, rayuwa kenan, shikenan yanzu babu Granny a wannan duniyar Sallama Dad ne da Abba da najeeb yasa ibtisam d'aga Kai tare da gaidasu ta tashi tabar falon Najeeb da ido ya bita harta bace Mai Shima kanshi najeeb din yayi mugun jin mutuwar Granny, wanda ya tabbata da yanzu tana nan yazo data Fara fad'a Mai magana, Allah sarki rayuwa kenan Dad yace Yau zasu koma Abuja, dan haka saisu tashi su wuce Abba ya kalli Dad yace zaku tafi da ibtisam, tunda mijinta yazo banga amfanin zamanta a nan ba.... Mum tace hakane duba da irin yanayin data shiga, Indai tana nan zatai ta tunani, musamman yanda ta saba da Granny kwana tare sukeyi yau ta bud'e ido ta ganta ita d'aya Abun akwai ban tausayi Dad yace hakane tare da fad'in Ina ibtisam din ku kirata Mum tashi tayi inda ta nufi d'akinsu ta gansu ita da zarah duka sunyi jigum babu Mai magana Mum tace ibtisam zo ana kira Ibtisam tashi tayi tare dasa hijab tabi Mum inda sukai falo Bayan ta zauna, Abba yace ibtisam inaso ki shirya zaku wuce abuja yau, za Kibi mijinki ku tafi, ina son kiyi hakuri ki zamo Mai biyayya, sannan karki manta abunda mama ta fad'a kafin ta rasu.... Kuka ta farayi domin ta tuna da abunda granny tace, tana son su kasance ita da najeeb har abada....... Abba ne ya Katseta da yake fad'in ibtisam Nima Ina neman alfarma dan Allah.... Da sauri tace Abba karka nema alfarma a wajena ka bani umarni, zanbi ni y'arka ce komai kace inyi nimai biyayya ce a gareka Idon najeeb na kanta ya rasa mai yasa take bashi tausayi Sosai, kodan saboda halin data shiga ne oho Abba yace Allah yayi miki albarka, ina son ki zauna da mijinki lafiya, sannan ina son ki sani shifa aure bauta ne, sannan hakuri ne, duk abunda hakuri bai baka ba, toh rashin shi bazai baka ba, Kibi mijinki sauda k'afa, domin aljannanki tana k'asan kafarshi, sannan ki kasance mace Mai rufa ma mijinki a asiri, karki zama d'aya daga cikin mata masu fad'ama kawaye sirrin miji, komai mijinki yace kiyi, toh ki tabbata kinyi indai bai saba ma Shari'a ba, sannan karki manta najeeb dan uwanki ne, idan kika ga yayi abunda ba dai dai ba ina son ki daurashi a kan hanya, wannan Abun shine kawai nake nema a gareki ina fatan zan samu Kuka take Sosai, bata samu ta iya bama Abba amsa ba sai kukan da takeyi Mai cin rai, yanzu shikenan kaddaranta ta soma daga yanzu, domin a wannan karan tasan dole ta zauna da najeeb, duba da yadda Granny ta nemi alfarma kuma wannan itace magananta na karshe kafin tabar duniya, inda tace tana son su kasance tare har abada, yanzu shikenan gaba d'aya rayuwarta zata koma irin rayuwar da sukai baya, za suyi rayuwa irin wacce sukai da, cikin kunci da rashin ganin girman kowa, amma babu komai zanyi k'okarin in cinye wannan jarabawan insha Allah,.... Ummi ce ta katse mata tunani tare da fad'in saiki tashi kije ki had'a kayanki. Ibtisam tashi tayi jiki a sanyaye inda ta nufi d'akinta wanda Zarah ke zaune nan ta Fara hada kaya itama Zarah tayata ta farayi, idon ibtisam yakai wajan kayan granny da sauri ta nufi wajan kayan tare da rungumo kayan Tana kuka Sosai, tana fad'in wayyo granny shikenan yanzu kin tafi kin barni, ina nan ina kewarki Mai yasa kika tafi?? Yanzu kinsa gaba d'aya bana jin dad'in komai na rayuwa kuka take Sosai tare da shessheka Dakyar Zarah ta rarrasheta tayi shuru inda Mum ta shigo ta kira Zarah domin tazo su tafi, motar su Dad mum da Zarah suka shiga Ibtisam kam ita da najeeb Mota daya, duka suna baya, driver ya tada motar suka Kama hanya, ibtisam naji an tada motar ta kuma sakin sabon kuka, najeeb na jinta baice mata komai ba sai wayarshi daya d'auko yasa ear piece a kunne Ibtisam kuka take Sosai har kanta ya fara ciwo, bata san lokacin da bacci ya d'auketa ba, ta dai farka ta ganta a kwance kanta a cinyar najeeb, wanda yasa ta tashi da sauri tare da kallonshi suka had'a ido, tayi saurin kawar da kanta gefe Murmushi yayi domin ganin yanda take Abu kaman dole an matsa mata. Tafiya suke har suka k'arasa garin Abuja babu wanda ya k'ara koda kallon Dan uwansa balle yayi mishi magana, koda suka k'arasa masu aikin Gidan suka kwashe musu kaya, inda ibtisam kai tsaye tayi d'akin Zarah domin har yanzu kanta na Mata ciwo tana bukatar ta kwanta ta huta, tana shiga toilet tayi ta dauro alwala tazo tayi sallah tana idarwa ta hau gado sai bacci Zarah ganin tana bacci yasa tayi dariya tare da fad'in ai dole gaba d'aya tunda akai rasuwa bata samun wani baccin kirki Najeeb shima part d'inshi ya nufa, inda yayi toilet tare dayin wanka, da yake shi yayi sallah domin saida yasa driver ya tsaya yayi sallah, shima kwanciya yayi domin yana bukatar ya huta Yau kwanan ibtisam Biyu a Abuja bata K'ara bari sun hadu da najeeb ba, domin kullum tana d'aki, yau Tana zaune tayi wanka tasa Wata ba'kar jallabiya tare da yafa gyalen jallabiyan yayi mata kyau duk da ita ba ma'abociya son kwalliya bace..... Zarah ta fito daga toilet tace sai Ina haka?? Ibtisam tace ai tare zamu fita, domin zamu skul din su Ahmad ne Ina son ganinshi na tabbata bai San Granny ta rasu ba Zarah tace hakane kam, bari insa kaya muje Toh, Suma naji ance sun kusa Fara exam, ya kusa dawowa gida Zarah itama jallabiya ta saka amma ita nata brown, ya mata Kyau, tace ma ibtisam muje Fita sukayi inda Zarah tace bari in fad'ama Mum samu fita, part din Mum tayi inda ibtisam ke tsaye a falon tana jiranta..... Najeeb ne ya shigo falon kallonta yayi har zai wuce ya fasa tare da dawowa yazo gabanta ya tsaya..... Ibtisam fat fat fat gabanta ke fad'i ga zuciyarta dake bugawa da karfi Idon shi na kanta yana kallonta, da sauri tayi k'asa da kanta Yace sai Ina?? Kasa magana tayi domin gaba d'aya yanzu ta rasa mai yasa take jin nauyinsa gashi yana mata wani kwarjini Sosai Yace am asking A hankali tace zamu skul din su Ahmad Yace da izinin wa?? Da sauri ta d'ago ta kalleshi ganin ita yake kallo shima yasa tayi k'asa dakai da sauri Najeeb yace ban yarda a fita ba, saida izini na, tunda zaki fita without my permission ban amince ba, and kin San hukuncin macen data fita ba tare da izinin mijinta ba?? Ibtisam shuru tayi tana jinshi, amma cikin ranta Abun haushi yake bata akan wani dalili zaice saita wani tambayeshi Bayan shi ba d'aukanta yake a matsayin mata ba.... Yace koh kina son tsinuwan mala'iku ne a kanki?? Da sauri ta girgiza kai alaman a'a Ganin haka yasa yace so as from today duk inda zaki you have to ask me, inna yarda sai aje in ban yarda ba a zauna a gida Ibtisam bata ce komai ba,..... Zarah ce tazo tana fad'in bros Mum ta fita ne?? Yace eh ta fita d'azu what happen?? Tace no dama zan fad'a mata zamu fita ne Najeeb yace zaki fita da matata ba tare data tambayeni ba?? Wato ke kike son janta yawo right??? Zarah ta zaro ido tare da fad'in Wlh bros nifa Banyi niyan fita ba, ita tace in shirya in rakata, ni Wlh fitan nan dan dole zanyi ni dama zaka kaita..... Ibtisam wani harara ta sakar ma Zarah ta gefen ido Najeeb kallon ibtisam yayi tare da fad'in Kinji abunda tace nima inada abunyi saiku koma ciki, domin ban yarda da wannan fitan ba Yana fad'in haka yayi part d'inshi Ibtisam wani haushi ne ya cika ta, ji tayi kaman ta fasa ihu dan takaici, yanzu kenan duk inda zata saiya bata izini Zarah dariya tayi tare da fad'in Kinji abunda mijinki yace saiki koma Tsaki taja tare da hararan Zarah tayi ciki da sauri Zarah dariya tayi tana fad'in, wannan Abun naku yana ban dariya Najeeb koda ya shiga part d'inshi kwanciya yayi tare da lumshe ido bacci yake son yi amma ya kasa gaba d'aya sai juyi yakeyi, maganan Granny ne yake tamai yawo a kunne, ina son ku kasance a haka har abada, da sauri ya k'ara lumshe ido yana mata addu'a Tashi yayi lokaci d'aya ya fita inda ya shiga mota tare da tada ta ya fita yabar gidan Ibtisam na kwance gaba d'aya ranta babu dad'i domin tana son ganin k'anin Nata amma ya hanata fita Tana nan zaune saiga Ahmad ya shigo yana fad'in sis sis Ibtisam da sauri ta tashi Tana fad'in Ahmad, dama yau zaka dawo? Rungume juna sukayi ita dashi suna murna Yace a'a bros NAJEEB ya daukoni yace Kece kike son ganina Ibtisam bata san lokacin data saki murmushi ba Zama sukayi inda zarah ta shigo d'akin Tana fad'in Toh yanzu saiki bar fushi tunda mijinki ya kawo miki abunda kike son kije ki gani Murmushi ibtisam tayi Ahamd yace ina Abba da ummi, da y'ar tsohuwa mai jaraba Ibtisam kuka ta saki tare da fad'in Ahmad Granny ta rasu...... Ahmad gaba d'aya shuru yayi yana jin wani abu yana mishi yawo a Kai..... Yayi wajan 5 mnt a haka sannan ya saki dariya yana fad'in granny din kike ma fatan mutuwa?? Wlh Bari ta jiki zaki sani shine harda wani kuka koh?? Toh ai ba first April bane balle ace April Fool ..... Ibtisam tace Ahmad dagaske Granny ta rasu jibi ne zata cika kwana 7 Tashi yayi da sauri ya fita ganin haka Zarah da ibtisam suka bishi Direct part din najeeb ya shiga inda ya Tarar dashi daga shi sai boxer da singlet Najeeb yace Ahmad lafiya kuwa?? Dai dai lokacin ibtisam ta shigo ita da Zarah Najeeb idonshi ya sauka akan na ibtisam dake kuka Nufan Ahmad tayi ta rungumeshi tana fad'in Ahmad dagaske nake maka.... Ahmad yace Ban yarda ba, kallon najeeb yayi tare da fad'in bros dagaske abunda take fad'a gaskiya ne Granny ta rasu.... Najeeb yace eh dagaske ne ta rasu.... Ahmad wani irin kuka yasa Mai ban tausayi, tare da fad'in shine babu wanda ya fad'amin sai yanzu, wayyo Granny, kuka yake Sosai Najeeb gaba d'aya sun Fara juyar Mai dakai ga ibtisam na kuka wanda yake jin kukan nata har cikin ranshi, ga Ahmad shima yana kukan Karfin hali yayi inda ya kalli Ahmad yace haba Ahmad karka manta addu'a take bukata ba kuka ba, kaifa namiji ne, taya zaka dinga kuka irin haka?? Namiji an sanshi da dauriya Nan Ahmad ya share hawayen idonshi tare da fad'in hakane, addu'a take bukata ba kuka ba, rayuwa kenan, Allah yaji k'anki Granny yasa kin huta. Zarah da najeeb suka amsa da Ameen Ganin Ahmad yayi shuru yasa najeeb nufan ibtisam tare da ru'ko hannunta.... Ganin haka yasa Ahmad da zarah suka fita daga d'akin Najeeb d'ayan hannunshi yasa yana share mata hawayen idonta tare da fad'in plz ki daina wannan kukan, kalla yanda gaba d'aya kika saka kanki cikin damuwa duk kin rame, karki manta duk wani mai mai mamaci ne, dole mai rai saiya mutu komin dad'ewa, sannan ita Granny addu'a take bukata ba kuka ba..... Cikin kuka tace kasan zafin rabuwa da wanda kake so a rayuwa kuwa?? Sai yanzu nake yarda da abunda ake fada ba mutuwa akema kuka ba sabo ne, d'aki d'aya nake kwana da Granny, gado d'aya, koda tafiya zatayi yawanci tare mukeyi, sabo dani yasa ko tafiya bata son yi, sanda zan tafi skul babu yanda batayi ba akan in fasa tun Tana fad'in bata so harta dawo tana fad'in in zauna a Kano inyi kar inje wani gari, kasan mai yasa take fad'in haka?? Duka saboda Sabo ne, ta saba dani, bata son inyi nesa da ita, gashi yau na wayi gari gaba d'aya babu ita a cikin wannan duniyar, dole inyi kuka, kukan ne kad'ai zaisa in rage abunda nake ji, kaf duniya bana tunanin akwai wanda ya shaku da Granny sama dani, a gaban idona ta fad'i ta Fara jinyar kwana biyu, haka a gaban idona ta mutu, wannan abubuwan gaba d'aya sun kasa goguwa a idona Najeeb matseta yayi a jikinsa tare da fad'in daga ranan da mutum ya rasu, a lokacin baya son komai sai addu'a, domin wannan addu'a ita yafi bukata, ita kad'ai ce mutum Zaima mutum ka nuna mishi gata Nasan yanda sabo yake, lallai nasan dole ki shiga cikin wani hali, but Ina son kiyi hakuri a duk sanda kika tuna ta kiyi mata addu'a, kinji Ta tsagaita da kukan amma bata bashi amsa ba, tana nan dai manne a jikinsa Najeeb ganin haka yasa ya dan cireta a jikinsa, yaja hannunta yai gadon d'akin da ita tare da zaunar da ita akai Shima zama yayi a kusa da ita, ya kura mata ido, abubuwa da yawa yake ji a game da ita, wanda bazai iya misalta yanda yake jiba, gaba d'aya baya Son ya ganta cikin damuwa Ibtisam kam lokaci d'aya ta tashi tare da fara tafiya Tana son barin d'akin Najeeb rukota yayi tare da rungumeta yana fad'in ibtisam, sanda Granny zata rasu ta ro'ki alfarma akan mu kasance tare har abada, wannan shine magananta na karshe...... Ibtisam a hankali tace ina sane ban manta ba, amma ina son ka sani zan zauna dakai domin haka Granny take Fata, amma badan ina so ba, najeeb gaba d'aya har yanzu na kasa manta abun da..... Sai kuma ta saki kuka tare da k'okarin jan jikinta daga nashi Shi kam najeeb ido ya lumshe jin tana k'okarin kwatan jikinta daga nashi yasa ya saketa tun Kafin ta fad'a mishi Kalman da yafi tsana a duniya Fita tayi da sauri Tana kuka Najeeb idonshi ne ya canza launi, Lokaci d'aya ya lumshe ido, tare da zama a kujeran dake kusa dashi wanda yake cikin bedroom din nashi Ibtisam kam daki ta shiga inda ta tadda babu kowa kwanciya tayi akan gadon d'akin tana kuka, ba komai take tunawa ba sai yanda taga najeeb da Najwa, duk yanda taso ta manta da abun amma saita kasa, Abun yana damunta sosai, tana jin Abun Sosai a cikin ranta, ko tayi niyan sakewa dashi saita kasa inta tuna abun , taci kuka Sosai har bacci yayi gaba da ita Washe gari da safe suna zaune a dinning suna breakfast saiga najeeb yazo inda ya gaida iyayenshi cikin girmamawa Dad amsawa yayi tare da fad'in an tashi lafiya?? Yace lafiya kalau.. Ahmad da Zarah gaida najeeb sukayi wanda yasa itama ibtisam ta gaidashi Amsawa yayi ba tare daya kalleta ba.. Dad yace ma najeeb anjima kaida mamana ku shirya kuje kuga wani gida dana siya nasa an saka komai, saiku koma can, inda akwai abunda kuke bukata saiku k'ara da kanku Mum tayi dariya tare da fad'in Aikam, yauwa ba yanzu zata koma ba, sai anyi Mata kayan akwati gaskiya, domin ba'ayi mata ba, naso inyi tafiya inje in had'a mata Toh ban samu naje ba, abubuwa nata taso wa Najeeb yace Mum zamu saudiya cikin week dinnan, domin ina son muje mu duba mahaifin malami na, sannan kuyi mishi godiya daya koyar dani Mum tace hakan yayi. Wajan k'arfe biyar NAJEEB ya kira Zarah tare da fad'in ta turo Mai ibtisam tazo ta sameshi a mota Fad'ama ibtisam abunda najeeb yace tayi har zata ce basai taje ba, ta tuna da abunda abba yace, tashi tayi tasa after dress akan kayan dake jikinta ta fesa turare sannan ta kalli Zarah tace kizo muje tare mana Zarah tace wa?? Sai dai kun dawo, ban zuwa gayyan sodi muje in rakaki Mota dai Fita sukayi najeeb tunda ta fito ya kura mata ido, har suka k'araso zarah ta bud'e Mata Bayan motar inda najeeb ke zaune ta shiga driver yaja Har suka k'arasa gidan babu wanda yama dan uwansa magana Bayan sun k'arasa fita yayi itama ganin haka yasa ta fita suka nufi cikin gidan, wanda NAJEEB ya bud'e wow Masha Allah, falon babba ne yayi mugun tsaruwa ga kyau, gidan d'aki d'aya a k'asa da falo sai kitchen sannan d'aki hud'u a sama da falo Ko wani d'aki ansa kayan furniture Gidan yayi mugun tsaruwa, kallonta najeeb yayi tare da fad'in mai kike bukata a saka a ciki?? A hankali tace babu komai Yace ok, fita sukayi inda ya amshi ke din motar yace driver ya koma Gida bayan ya bashi kud'i, kallon ibtisam yayi yace shiga gaba muje Bata Musa mishi ba, domin a yanzu tayi aniyar bin umarninshi duk da bawai tana sonshi bane, zata bishi tunda shine a saman ta, uwa uba tana tuna abunda Granny tace sannan da abunda mahaifinta shima yace Mata Tuk'i yake basu tsaya ko ina ba, sai wajan saida waya inda yace ta fito suje, Bayan sun shiga yace a bashi latest iPhone inda aka d'auko Mai iPhone 11 ya amsa tare da tambayar Kudin aka fada mishi, ATM d'inshi ya bada aka cira cikin POS sannan suka fita kai tsaye mtn office suka nufa yace a bashi sim card, shi yayi register da sunanshi da komai nashi Bayan sun koma Mota ne yace ta bashi duka iPhone d'inta Kallonshi tayi alaman akan wani dalili?? Ganin bata da niyan bashi yasa ya d'auki wayar duka a gabanta ya goge komai na ciki, tare da kallonta Wanda itama shi take kallo yace ba bincike zanyi miki a waya ba, gashi na goge komai, ciro sim d'inta yayi a gabanta ya karya sim din guda biyu, ya jefar tare da mi'ka mata wayar daya siya da sim din, yace bana bukatar kiyi amfani da abunda bani na siya ba...... Yana fad'in haka ya tada motar sukai gaba Ita ibtisam mamaki abun yake bata, Toh miye na karya mata sim, tare da ri'ke Mata wayoyi, Indai haka yake ji basai ya siya mata sim kawai ba Shi kam NAJEEB ganin wayoyin hannunta yasa yake zargin kabir ne ya bata, wanda ya tambayi Zarah tace kabir ne ya bata wannan shine dalilin da yasa baya son ganin wayoyin a hannunta, domin kwata kwata baya bukatar abunda ya shafi kabir a wajan ibtisam din....... Hmmm ikon Allah toh wannan idan yaji kabir din yabar mata kayan akwati ya zaiyi???? Read and leave it, dnt share to anyone*IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Bayan sun isa Gida ibtisam tana ganin ya faka motar ta fita tayi cikin Gida da ledan wayar daya siya mata, koda ta shiga ciki babu kowa a falon d'akinsu ta tafi Kai tsaye inda ta iske Zarah zauna tana danna waya, ajiye ledan wayar tayi akan gadon d'akin Zarah d'auka tayi tana bud'ewa lokaci d'aya tace wow latest iPhone, waya baki?? Ibtisam tace wa kike tunani zai bani Dariya zarah tayi tare da fad'in your darling hubby Ibtisam Hararanta tayi tare da fad'in kyaji dashi dai Zarah tashi tayi tare da saka wayar a caji tana fad'in, ni kam so nake inga camera din wayar nan, da suka saka har guda uku, bari yayi caji in gani Ibtisam tace uhm aiki ja Najeeb ganin ta fita yasa ya girgiza Kai tare da fitowa shima yayi cikin gidan inda yayi d'akinshi direct Ibtisam bayan sun fito yin dinner inda Mum take tambayanta gidan yayi Tace eh mum cikin jin kunya Dad yace ina najeeb din yake ma?? Mum tace yana d'akinsa Nasan Dad bayan ya gama cin abinci tashi yayi yana fad'in yau a gajiye yake, kai tsaye bedroom yayi domin yana bukatar ya kwanta ya huta Mum tashi tayi itama tabi bayan mijinta inda ya rage daga Zarah sai ibtisam Ahmad ya koma skul Zarah sai faman d'aukan hoto take da wayan ibtisam din, ita kam ibtisam abinci take ci abunta Najeeb ne ya fito inda yazo ya zauna a kujeran dake kallon na ibtisam Zarah tace bros shine ni baka siyo min wayar ba, nima in fito gari ba Kallon ibtisam yayi wacce akai Sa'a itama shi take kallo gira ya d'aga Mata alaman Yadai Da sauri ta juyar da kanta tare da ajiye spoon din abincin da takeci Najeeb ganin haka yasa yayi murmushi, lokaci d'aya kuma ya kalli Zarah tare da fad'in, wace waya kike ri'kewa?? Tace Bros iPhone 7 cefa Yace ok saiki bari in munje saudiya in siyan miki Tace Bros plz kaban kud'in gobe muje mu siya mana.. Yace ke dawa zaki goben??.. Tace ni da ibtisam, ta k'arasa maganan cikin dariya Najeeb yace ashe ba zaki ba, ni daga yanzu babu inda zata dinga zuwa Kallon ibtisam yayi da take sauraransu yace plz yunwa nakeji bani abinci Inci Ibtisam kallonshi tayi cikin ranta tace Wlh wannan ya iya abu, kalla yanda yake wani abu kaman irin mun saba dinnan, tashi tayi tare da d'aukan plate ta zuba Mai sannan ta kai mishi gabanshi ta ajiye Gaba tayi zata wuce yace heey come back Ina zaki?? Ibtisam tsayawa tayi cak, ta kasa magana bata ma san mai zata ce mishi ba Janyo mata hannu yayi tare da janyota ta fad'o ya ri'keta tayi jikinsa..... Ganin haka zarah yasa ta tashi tabar wajan tana murmushi cikin ranta tana fad'in sai aukin fad'in basa son juna..... Ibtisam data tsorata domin sai taga kaman zata fad'i ta lumshe ido da sauri, jin bata fad'i ba yasa ta bud'e ido wanda suka sauka akan na najeeb, gaba d'aya kallon idon juna suke..... Sunyi wajan minti biyu a haka ibtisam ta rufe ido domin bazata iya juran kallon idon nashi ba, dan wani abu takeji tun daga kafarta har tsakiyar kanta Najeeb ganin haka yasa ya kura ma fuskanta ido yana kallonta, lokaci d'aya ya d'agota tare da tashi daga kan kujeran ya mi'ke tsaye, hannunshi yasa a kugunta ya ri'ke mata su, lokaci d'aya ya janyota ya matseta da jikinsa, yana son kamshin jikinta, gaba d'aya najeeb wani irin mugun sha'awa yakeji sosai, ido ya lumshe yana shafa mata baya Ibtisam kam gaba d'aya gabanta sai faman dukan uku uku yake, ga zuciyarta dake faman bugawa da karfi fat fat Sun d'auki lokaci a haka Kafin ta Fara k'okarin ta kwaci jikinta...... A hankali yace don't move..... Kaman ya danna remote haka ta tsaya ta daina kokarin fita daga jikin nasa Sakinta yayi tare da juyata ta baya ya kama kugunta ya matse tare da fad'in did you miss me??? Ibtisam data juya Mai baya taji tambayar tashi tazo Mata a bazata, tare kuma dajin mamakin tambayar tashi da yayi mata..... Katse mata tunani yayi da fad'in answer me? Did you miss me?? Tunda na tafi kin taba tunani na koda sau d'aya?? Ibtisam hannunta tasa a nashi Tana k'okarin cirewa daga kugunta da yasa nashi Ganin tana son cire Mai hannu yasa ya k'ara matseta Sosai a jikinsa tare da fad'in idan kina tare dani ki daina k'okarin cewa zaki kwata kanki, domin..... Juyo da ita yayi yanda zai dinga kallon fuskanta ganin haka yasa ta rufe ido da sauri Murmushi yayi tare da hura Mata iska akan fuskanta, K'ara matse idonta tayi Ganin haka yasa yaci gaba da fad'in ko da yaushe Indai kika bari na ri'keki kaman haka, just surrender ur self.... Bud'e ido tayi a hankali ya sauka akan nashi inda shima ya kura mata ido, a hankali ta Fara zame jikinta Lokaci d'aya taja da karfi tayi baya...... Dariya tayi wanda bata san tayi ba, sannan tace gashi na kwaci kaina..... Tana fad'in haka tayi gaba da sauri Najeeb kam idonshi na kanta harta bace yana murmushi ganin ta bace yasa ya lumshe ido tare da K'ara sakin wani murmushin Zama yayi amma yau najeeb ya kasa cin abinci domin gaba d'aya ji yayi bazai iya ci ba, dan sai yaji ya gundureshi, dan gajeran tsaki yayi tare da tashi yayi d'akinsa inda yayi toilet yayi wanka sannan yazo ya kwanta..... Ibtisam kam bayan ta shiga dak'i Zarah tace har an Gama soyewa? Ibtisam tace uhm Kedai kika sani Zarah tace a'a kudai kuka sani keda bros, gaba d'aya ku dukanku babu komai a idonku sai Son junanku..... Ibtisam dariya ta saki tare da fad'in ki daina wannan maganan, na tabbata abunda yasa kika ga najeeb na haka saboda abunda Granny tace ne, hawaye ne ya zubo mata a ido tare da fad'in nima inayi ne saboda ita, Allah sarki Granny Allah yaji k'anki inama kina Raye Zarah tayi dan murmushi tare da fad'in rayuwa kenan, Allah yasa mu cika da imani Ibtisam ta amsa da Ameen Zarah tace Wlh Ina tuna irin abubuwan da akayi da Granny, abun ban dariya koda yaushe burinta taga kowa cikin farin ciki, kai duniya kenan, gashi yanzu bata cikin ta Ibtisam hawaye ya silalo mata tare da fad'in Wlh kuwa, koda yaushe da tunaninta nake kwana nake tashi, yanda naji mutuwar Granny banji ko Ummi ce ta rasu zanji irin yanda naji, Wlh nafi shakuwa da Granny akan ummi data haifeni Zarah tace hakane, Nima Nasan haka, yanzu abu d'aya za kiyi ki nuna kina son Granny dagaske..... Ibtisam ta katse zarah da fad'in Mai kenan?? Zarah tace Kibi magananta na karshe, ki kama mijinki hannu bibbiyu, wlh Granny na matukar son ku tare, ki duba shine magananta na karshe, ibtisam wannan shine za kiyi ki tabbatar kina Sonta dagaske Ibtisam kuka mai sauti tasa tare da fad'in Zarah Wlh Ina k'okarin yin hakan amma daga naga najeeb abunda ya aikata wanda har yau na kasa fad'ama kowa shike dawo min ciwo cikin rai, na kasa mantawa.... Zarah tace ibtisam kiyi hakuri, Nima bance ki fad'amin ba, ina so kiyi hakuri, ki cire komai a ranki, kiba mijinki second chance, wlh najeeb ya canza sosai, ki mishi uzuri ki d'auka komai yayi miki a baya rashin sani ne, yanzu Alhmdlh ibtisam najeeb ya fara karatun addini, idan kika lura ya canza ba kaman da ba, ko ta yanda yake magana dasu Mum zaki fahimci hakan yanzu..... Shuru Zarah tayi na wani lokaci sannan taci gaba da fad'in "ibtisam Wlh najeeb yana sonki, koda bai furta miki ba ni naga sonki a cikin idonsa..... Ibtisam tace zarah kenan Wlh najeeb baya so na, kawai yana zama danine badan so ba, kaman yanda nima bana sonshi..... Zarah murmushi tayi tare da fad'in aiko k'arya kikeyi, domin kaman yanda najeeb ke sonki haka kema kike son sa, ibtisam Wlh kina son najeeb amma zan iya cewa baki gane cewa kina son shiba, domin har yanzu kina d'auka son kabir shine a ranki, which kin dad'e da daina son kabir ko ince da ba so kikayi ba, duba da yanda kabir shine kika fara soyayya dashi amma baki aureshi ba..... Na tabbata Idan kika zauna kikai nazari ki tuna da Idan kinga KABIR ya kikeji?? Sannan Idan kinga najeeb ya kikeji?? A nan ne zaki gane wa kike so..... Ibtisam wani kukan tasa Tana fad'in Zarah ban sani ba, nidai abunda na sani shine bana jin kabir kaman da, kwata kwata yanzu bana tunaninsa har sai najeeb yayi min wani abu da naji haushi, sai in tuna dashi ..... Zarah tace kinga alaman so na Farko kenan, karki manta kince sai najeeb yayi miki Abu kike tunawa da kabir, kenan in najeeb bai baki haushi ba bazaki tuna dashi ba?? Ibtisam son najeeb ya kamaki amma kin kasa fahimta, nidai shawarata shine ki ri'ke mijinki hannu bibbiyu ki manta da komai, ki d'auka kaman ba'ayi ba Ibtisam shuru tayi tana nazarin maganan zarah Wanda ita da kanta tasan gaskiya ne, ido ta lumshe tana tunanin maganan Granny da sukai baya akan tayi hakuri da mijinta, domin in kince zaki kashe auren baki San wanda zaki aura ba..... Da sauri ta bud'e ido tana hawaye, tabbas hakane Allah ka bani ikon yimai biyayya Tashi tayi Kai tsaye tayi toilet wanka tayi ta fito d'aure da towel, kayanta ta bud'e ta d'auko rigan bacci tasa ta kwanta Gaba d'aya suna shirin tafiya saudiya, Mum tana ta gyara ibtisam Sosai Ibtisam da zarah na zaune a bukka suna firan skul, ibtisam tace ni bani number din kubra bani da number din kowa a waya na yanzu Zarah tace bani da number d'inta sai dai in tambayi aysha ta turomin Tsaki ibtisam tayi tare da fad'in batta Dan Allah ni banson hulda dasu balle har ki tambayeta Abu Dariya Zarah tayi tare da fad'in akan wani dalili?? Maita miki?? Ibtisam tace hakanan kawai ni haushi take bani Zarah tace kodan tana son najeeb ne?? Ibtisam tace ina ruwa na taita sonshi mana, nidai kawai bana sonta batai min ba kawai naji bana son hulda da ita ne Zarah tace kawar taki?? Kawai kice yanda take kuzanta mijinki ne bakya so. Ibtisam tace koma dai Mai nene ke kika sani, tare da fad'in mubar maganan plz Zarah dariya ta saki tare da fad'in najeeb Dai ya gama da zuciyarki Kafin ibtisam tayi magana suka ji muryan najeeb na fad'in naji Ana kiran sunana.... Idonshi nakan ibtisam dake kwance a k'asa kanta Nakan tum tum Da sauri ta tashi tare da zama Zarah tace yauwa bros zo kaji wani abu Ibtisam hararan Zarah tayi alaman tayi shuru Zarah ganin haka yasa ta kwashe da dariya, najeeb zama yayi kusa da ibtisam a k'asa tare da kallon zarah yace inaji Zarah ta kuma sakin dariya tare da fusge wayar dake hannun ibtisam ta Fara d'aukansu hoto tana fad'in Kai nice couple, najeeb d'aura hannunshi yayi akan kafad'an ibtisam tare da janyota kusa dashi Sosai..... Da sauri ta kalleshi ido daya ya kashe mata tare da fad'in camera zaki kalla not me Da sauri ta juyar da kanta tare dajin wani irin kunya sosai Zarah tace smile ibtisam Ibtisam hararan Zarah tayi Shi kam najeeb sai wani manneta yake a jikinsa Najeeb ya kalli Zarah tare da fad'in muga pic din Mi'ka Mai wayar tayi najeeb yace wow tare da nuna ma ibtisam yace wa yafi kyau?? Kallonshi tayi alaman ban sani ba..... Yace bani zaki kalla ba, d phone Ido ta lumshe tare da k'okarin tashi Janyota yayi ta zauna akan kafarshi yana fad'in Ina zaki Zarah tashi tayi tare da barin wajan tana fad'in naga in Abun ya tashi basa tuna akwai mutane a wajan, nima Allah ya bani Wanda nake so Ibtisam k'okarin tashi take amma Najeeb ya ri'keta dakyau, tare da fad'in na fad'a miki indai kika zo inda nake harna ri'keki just surrender kawai domin bazaki iya escaping ba Ibtisam jin dagaske bazata iya kwatan kanta ba yasa ta nutsu, matso ta yayi Sosai ya k'ara manneta a jikinshi, lokaci d'aya yasa hannunshi ya cire mata k'aramin hijab din dake jikinta, gaba d'aya gashin kanta ya bayyana wanda yake a tsefe D'agota yayi suka mi'ke tsaye yasa ido ya kura mata yana kallonta, ita kam kanta na k'asa domin bazata iya kallonsa ba, wani irin Abu takeji Idan ta kalli idonshi Lokaci d'aya ya janyota jikinshi tare da d'aura hannunshi akan west d'inta tare da manna kanshi akan fuskanta, ibtisam idonta a lumshe yake gaba d'aya hancinsu a had'e yake suna shak'an numfashin juna Dukansu biyun wani irin yanayi suka shiga wanda ko wannansu bazai iya misaltashi ba, lokaci d'aya ya saka bakinshi cikin Nata ya fara kissing d'inta tare da tsotsan k'asan lips d'inta yana saki tare da kamo harshenta..... Gaba d'aya ibtisam jikinta ya mutu ji tayi ta kasa ri'ke kafarta, tana k'okarin tayi k'asa ta fad'i..... Da sauri ya ri'keta tare da saka hannunshi biyu ta bayanta ya ri'keta dakyau tsam a jikinsa yana kissing d'inta Yayi wajan 8 minute yana haka, Kafin ya barta yana kallonta Ibtisam idonta a lumshe yake..... Najeeb ya kira sunanta da ibtisam..... A hankali ta bud'e ido tana kallonsa ganin yana kallonta yasa ta kuma rufe ido, Ganin haka yasa yayi murmushi tare da fad'in I miss your lips alot..... Jin abunda yace yasa ta bud'e idonta da sauri Tana kallonsa Hancinta yaja yana fad'in Did you miss me??? Kawar da kanta gefe tayi Ya saka hannunshi ya juyo Mata da kanta yace answer me?? A hankali tace ina son in shiga ciki.... Murmushi yayi tare da fad'in mijinki na nan Mai zakiyi a ciki?? Am hare in front of you..... Ido ya kuma k'ura mata wani irin Abu yake ji gashi yana matukar bukata, domin a matse yake Sosai dan an dad'e ba'a had'u ba...... Ibtisam k'okarin jan jikinta tayi ya kuma matsota jikinsa tare da fad'in fad'amin kinyi kewa na???.. Kai ta girgiza mishi alaman a'ah Dan sakinta yayi kad'an tare dayin murmushi yace OH, why will I ask?? Ido ya lumshe tare da cije lips d'inshi lokaci d'aya ya bud'e ido wanda ya saukeshi akan fuskanta da idonta ke rufe Lokaci d'aya yace just open ur eyes I need to talk to you..... Ibtisam kasa bud'e ido tayi domin bazata iya ba, dan tasan yana kallonta Jijjigata yayi tare da fad'in open ur eyes plz A hankali ta Fara bud'e idonta Wanda yake a lumshe gaba d'aya idonta akan nashi ya sauka Wanda take k'okarin ta kawar da kanta yace plz just stay and watch my eyes Ibtisam tace plz leave me Bazan iyaba Sakinta yayi aiko tana ganin haka tai k'okarin ta gudu ya ru'ko Mata hannu wanda yasa dole ta tsaya cak ba tare data k'ara matsawa ba..... Amma ta baya take ta juya mai baya hannunta yana ri'ke da nashi Ya fara magana da fad'in ko zamu tafi gidanmu yau Ibtisam shuru tayi bata bashi amsa ba amma gaba d'aya gabanta fad'i yake Sosai Janyota yayi tayi baya ya k'ara matseta amma ta baya duka suna kallon gaba, yace you say you don't miss me right??.. Shuru tayi kirjinta yana bugawa Sosai gaba d'aya jikinta wani iri taji yayi mata Najeeb yace ni nayi missing d'inki Sosai..... Jin Kalman bakinshi yasa gaba d'aya jikinta yayi sanyi tare dajin wani iri a jikinta Yaci gaba da fad'in I know you never love me, Nasan kin fada kince bazaki taba sona ba, but Ina son just for granny ki forgetting komai , and don't forget d promise that we make for her b4 she die...... Ibtisam kuka ta saki sosai domin tabbas abunda ya fad'a hakane Granny ta tafi kuma ta barsu hannunsu a ri'ke tabar duniya Tana fatan su zauna tare har abada Najeeb jin kukanta yake har cikin ranshi gaba d'aya baya son jinta Tana kuka, ko ganinta cikin damuwa A hankali ya janyota tare da juyota ta gaba ya kura mata ido ganin yanda take kuka Sosai abun tausayi Hannunshi yasa ya fara goge mata hawayen idonta amma yana gogewa Tana yin wani Yace plz ibtisam stop it bana son kukanki gaba d'aya bana son ganinki...... Sai kuma yayi shuru ba tare daya k'arasa abunda yake son fad'a ba Cikin kuka tace a kullum Ina tuna wannan alkawarin da mukai ma Granny, ina son inyi yanda take Fata duk da Nasan ni dakai bama son juna, I wish in samu wanda yake so na nake..... Da sauri ya toshe mata baki tare da fad'in just keep quiet..... Ibtisam who told you...... Sai kuma yayi shuru tare da lumshe ido yama rasa mai zaice mata, lokaci d'aya kuma ya bud'e idon nashi tare da k'ura mata ido yana kallon fuskanta da take ta faman kuka kaman an mata wani abu Yace ibtisam just stop this crying plz bana son jin wannan kukan plz ki bari gaba d'aya kina sawa inji wani iri plz for god sake kiyi shuru.... Lokaci d'aya tasa hannunta ta Fara share hawayen idonta idonshi na kanta yana kallonta...... Lokaci d'aya ya janyota jikinshi tare da matseta sosai yana sauke wani irin nishi mai cike da so da k'auna, yanda yayi mata rungumar kaman ance wanine zai kwace mishi ita a hankali yace ibtisam I love you.......... Read and leave it, dnt share to anyone*IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Ibtisam wani irin dum taji, na wani lokaci domin jin wannan Kalman daga bakin mutumin da kaf duniya shine wanda ya tsaneta, kai Anya?? Ban daiji abunda yace ba.... Duk tana manne a jikinsa take wannan tunanin..... Najeeb yaci gaba da fad'in I love you so much ibtisam..... Da karfi taja jikinta daga nashi tana kallonshi domin ta tabbatar shi dinne ko Waye Ido ya kura mata yana kallonta, lokaci d'aya kuma ya k'ara matsawa kusa da ita tare da kamo hannunta yana fad'in ibtisam koda bakya so na ni Ina sonki, kin San mai yasa?? Just because you are my blood and you are my life...... Da sauri ta d'ago ta kalleshi cikin mamaki tare da tunanin kodai giyarshi yasha ne yasa yake fad'in wannan kalaman..... Lokaci d'aya kuma ta girgiza kai tunawa da tayi yan giya Idan suka sha giya gaskiya suke fad'a suna fad'in abunda ke cikin sune Wanda suka boye indai suka sha..... Katse mata tunani yayi tare da fad'in ibtisam ban taba tunanin zanso any girl ba, coz I just take women only for fun, ban taba d'aukan mace a bakin komai ba saboda ina samun komai a wajansu Idan na rabu da wata anjima wata zata Kawo min kanta, sai wacce na zaba, and tunda nake samun mace ban taba tunanin inyi wani abu da mace y'ar Nigeria because Ina musu wani irin kallo na daban, which...... Sai kuma yayi shuru can yace ashe am wrong, ibtisam today I want to express my feelings to you...... Kukanta ne yasa yayi shuru yana kallonta cikin mamaki...... A hankali ya rungumota jikinshi tare da fad'in ibtisam nasan you will be shock idan kika ji na Fara sonki tun ban San miye so ba, at the time Ina d'aukan tsanar da nake cewa na miki ne yasa nake jin haushinki, na Fara nuna damuwa a kanki tun sanda naga kina tad'i keda wannan saurayin naki, at the time shima ban gane ina sonki ba, just abunda nake d'auka ina jin haushin guy dinne just kawai saboda bana shiri dake, tare da kafa hujjar yana zuwa zance wajan karamar yarinya wacce bata gama girma ba Sanda akace an d'aura mana aure a lokacin ban so ba, but banda option face Nayi accepting d'inki as my wife, saboda Nasan bazan iya sakin macen dana aura ba coz inada kishin abunda nake so, ina zama dake duk da a lokacin zuciya ta tana nuna min tsanarki Wanda babu gaira babu dalili. At the time da naji kina da ciki, wanda nayi miki ba tare dana Sani ba, lokacin na shiga damuwa Sosai, ban samu nutsuwa ba saida na tabbatar cikin nawa ne..... Ibtisam sai da na tafi na barki na gane duka tsanar dana miki ashe so ne, ban taba son wata mace ba sai a kanki, a lokacin na gane I can't live without you..... Ibtisam tureshi tayi tana kuka tare da fad'in bana son jin komai daga gareka, domin ban yarda dakai ba, wlh najeeb ol wannan maganan da kakeyi is ol a lies, najeeb just like I see in your eyes, what you are telling me now is ol a lies..... I don't trust you Najeeb zan zauna dakai just for the promise that I have make for granny, zanyi maka biyayya kaman yanda addini yace zan bika domin aljannata tana k'asan kafarka, zanyi maka duk wani abu da mace take ma mijinta, but karka k'ara cewa kana so na, domin bazan taba yarda dakai ba akan wannan Kalman har abada....... Sai kuma tasa kuka Sosai Najeeb wani miyau ya hadiye Mai zafi tare da d'aura hannunshi akan kafad'anta yace ibtisam trust me or not I don't care but abunda ke raina na fad'a miki, and ban taba gayama ko wace mace wannan Kalman ba sai ke, just because you are special to me..... Ibtisam tace najeeb basai ka yaudareni zan zauna dakai b..... Yace bana yaudara tunda na taso, sannan bana fad'an abunda ba dai dai ba D'ago mata da kanta yayi tare da fad'in just.... Sai kuma yayi shuru can yace plz ibtisam kalli ido na,.... You will see the love that I have for you... Tace najeeb you never love me, inda kana so na Mai yasa aurena dakai saura igiya d'aya kace ka sakeni, wanda a lokacin inda inada tsarki da shikenan mun rabu har abada..... Yace lokacin na furta Kalman saki ne just for your happiness, ibtisam bakya so na, kina zama danine kawai, I decide in rabu dake only for your happiness sannan nida kaina Nasan I don't deserve you, domin ni mutun ne mashayi mazinaci, ol duka, inda duniya gaba d'aya kowa zaice min drinker womanizer, ban tunanin zan damu, but that word come from the person I love the must, ibtisam naji zafin wannan Kalman, wanda saboda maganan da kika fad'amin gashi yanzu Alhmdlh duk na daina, wanda a baya na aikata hakan ne bisa rashin sani, hannunta Biyu ya kamo tare da matso mata su yana fad'in Kece kika canza min rayuwa kika sa na zama mutum banda abunda zan gode miki dashi, a rayuwa Ibtisam ido ta lumshe wani hawaye mai zafi ya fito daga idon Nata, gaba d'aya ta rasa mai takeji, farin ciki ne ko dad'i ne gaba d'aya ta rasa mai takeji, ita gadai ta nan ne dai...... Najeeb yaci gaba da fad'in shigowarki cikin rayuwa ta, yasa gaba d'aya na canza daga yanda nake, which saida ga baya duka na gane am in love with you..... Wani hawaye ne ya kuma silalo mata lokaci d'aya taja jikinta ta ruga da gudu tayi cikin Gida Da ido ya bita harta bace mai sannan ya lumshe ido, lallai Allah mai iko, bai taba tunanin zaiso ibtisam ba a rayuwa sai gashi Allah ya jarabce shi, ashe wannan kiyayyar ta soyayya ce, shi a yanzu yanda yake ji zai iya zama da ita kota wani hali, amma Abu d'aya ne bazai jura ba shine ta dinga kira Mai sunan kabir, domin ya tsani kabir din Ibtisam koda ta shiga dak'i ganin Zarah tayi tana waya, bata bi ta kanta ba ta kwanta tana kuka, gaba d'aya tana cikin rud'ani ta kasa yarda najeeb na Sonta, tabbas akwai wani abu..... Lokaci d'aya kuma tayi shuru tana wani tunanin to in baya so na miye amfanin k'aryan??? Zarah ce ta kashe wayar da takeyi jin ibtisam na kuka, Zarah tace maiya faru kuma ibtisam?? Ko NAJEEB yayi miki wani abu ne?? Tashi tayi tare da kallon Zarah tace bai min komai ba, Zarah gaba d'aya Ina cikin rud'ani, Zarah kina tunanin najeeb zai so ni dagaske??? Zarah tace kwarai kuwa, domin a yanzu ma babu komai tare dashi sai soyayayrki Wanda nake gani a cikin idonsa..... Shuru tayi tana kallon fuskan ibtisam din sannan tace Wlh najeeb yana sonki ibtisam, idan kika duba irin halinshi na da dana yanzu, gaba d'aya ya canza kaman ba najeeb din dana sani ba, in kika duba da kwata kwata baya sakar mana, musamman ma ke, amma kalla yanzu yanda ya sauya, wannan kad'ai ya isheki ki gane sonki ya kamashi ..... Ibtisam ya kamata kema ki gane abunda najeeb ya gane, wanda gashi yanzu baya iya boye sonki, Kema ki fito ki nuna ma mijinki kauna da so, yanzu wayar nan da nakeyi bada kowa nake ba, saida Aysha domin hotanku dana d'auka a status nasa, tana gani ta kirani Wai dama ashe najeeb kika aura, nace mata eh, shine take fad'in shine bamu fad'a mata ba,?? Nace mata gashi yanzu ta sani, tace gaskiya kinyi Sa'a a rayuwa, domin samun mutum irin najeeb a matsayin miji, muna magana ne kika shigo kina kuka shine na kashe wayar Zarah taci gaba da fad'in Wlh ibtisam bawai Ina goyan bayan najeeb bane, ya kamata ki ri'ke mijinki hannu bibbiyu, domin Idan kika tsaya wasa Zaki dana Sani nan gaba, najeeb Allah yayi shine mijinki, toh saiki ma Allah godiya, duk abunda Allah yaba mutum duk kyanshi duk muninshi a kullum ka dinga yima Allah godiya, domin Allah yasan abunda ya dace da kowa, kuma shine kad'ai yasan dai dai, kin amsan mijinki kaman kin karya abunda Granny take Fata ne, sannan kuma kaman kin nuna bakya son zabin da Allah yayi miki..... Ibtisam nasan ke ba kowa bane a ranki wanda zuciyarki ba komai take miki ba sai yaudara, abunda yasa nace yaudara domin kina tunanin kabir which tuni kin cireshi a tsarin ranki, Nasan ba komai kike tunani ba kar kici amanan shi right??? Ibtisam bata Bata amsa ba domin kuka takeyi Zarah taci gaba da fad'in, karki manta KABIR ya daina d'aukan wayarki, tun tuni..... Da sauri ta kalli Zarah cikin mamaki ya akai tasan tana kiran KABIR da a skul Zarah taci gaba da fad'in nasan kina mamaki, ya akayi na sani, akwai wata rana sanda kuna waya kofar a bud'e take na dawo daga lecture na shigo naji kuna wayar, time din wayarki a speaker kika saka, gaba d'aya naji abunda ya fad'a,.... Kinga fah shi kabir namiji ne, wlh ibtisam In har namiji zai dake, mai yasa ke bazaki dake ba?? Sannan shi kabir din da kike tunani karki manta yana da mata yanzu, kuma na tabbata suna zaman lafiya, Kece ba zaki zauna da naki mijin lafiya ba?? Idan kika duba Allah yasa KABIR ba mijinki bane, domin Kinga anzo anyi mishi sharri, y'an uwanshi suka k'i yarda ai gwaji, duk wannan Abun dai dan Allah yasa dai shiba mijinki bane, najeeb dai shine mijinki, ya kamata ki farka daga baccin da kikeyi ki bud'e idonki ki gane gaskiya, kisan Mai kikeyi, wlh ibtisam Idan kika saki ranki na tabbata zaki dariya, Allah sarki granny burinta na karshe kenan...... Ibtisam cikin kuka ta katse Zarah tare da fad'in, insha Allah daga yau zan amsa mijina hannu bibbiyu, koda kuwa cewa da yayi yana sona k'arya ne....... Zan bashi kulawa tare da zuciyata..... Sai ta kuma fashewa da kuka tare da rungume Zarah Tana fad'in nagode da kike kokarin d'aureni a hanya koda yaushe, Allah sarki granny bazan taba manta wannan maganar taki ba, da kike cemin inna rabu da najeeb wani zan aura, wanda zaki aura kin San halinsa ne?? Komin lalacewan wanda kake tare dashi gwara shi, akan kace zaka canza wani, domin in bakai wasa ba garin gudun gara saika fad'a ma gazo Idan kika duba in mijinki yana neman mata, kika ce zaki rabu dashi kaza da kaza, idan kika rabu dashi kin San wa zaki kuma fad'a mawa?? Amsa shine baki Sani ba, a duniya babu abu mai zafi kaman mace ta samu miji mazinaci, wannan Abun yana da mugun ciwo Sosai, domin kullum hankalin ki ba'a kwance yake ba, kina tunanin zai iya kawo cuta ya manna miki..... Lallai zama da miji mazinaci ba k'aramin Tashin hankali bane, da yawa mata suna fad'a bazasu iya zama da miji Mai neman Mata ba, kuma gashi abun takaicin abun ba'a fuskansu yake ba balle ki gane yana neman mata ko bayayi, duk ba'a ganewa, wani namijin ma yanayi amma baki Sani ba, wani kuma kin kama sa, duk irin wannan Abun yana faruwa Bawai Ina k'okarin in nuna ma mace ta zauna da mijin da yake zina bane, noo Ina k'okarin nuna muku Idan kin rabu dashi, kin San wa zaki kuma aura?? Duba da yanda duniya ta lalace yanzu maza a sashi d'ari wajan kashi 98 suna neman Mata, kuma dan suyi zina, wanda basa yin zina kalilan ne, domin yanzu duniya ta lalace wanda bakai tsammani ba sai Kaga yana aikatawa, which duk alamomi ne na Tashin alkiyama..... A duniya babu abunda yafi hakuri tare da addu'a, Allah yana amsan addu'an Wanda aka zalinta da gaggawa, Allah yana yafe laifin bawa tsakanin shi da bawa, amma baya yafe laifin da bawa yayi ma bawa face shi wannan bawan yace ya yafe Maka Ibtisam jan jikinta tayi tare da share hawayenta, Kai tsaye tashi tayi ta fad'a toilet tayi wanka ta fito, tasa wata doguwar riga Zarah dai na kallonta bata ce komai ba Ibtisam ta kalli Zarah tare da fad'in fuskana ya kumbura koh?? Zarah tace kije ki tambayi najeeb ya baki amsa Murmushi tayi tare da fad'in au haka kika ce?? Zarah tace eh, domin shine zai gane hakan bani ba Uhm kawai ibtisam tace Yau gaba d'aya Sun fito cikin shiri domin tafiya airport dan zuwa saudiya Tun ranan da najeeb ya fad'ama ibtisam yana Sonta bata K'ara Bari Sun had'u ba sai yau Ta fito cikin jallabiya ba'ka, yayi mata kyau Sosai, wanda yau ta tsinci kanta da shafa powder saita k'ara kyau Tunda ta fito idonshi ke kanta yana kallonta, had'a ido sukayi tayi saurin juyar da kanta gefe Nufanta yayi tare da kamo hannunta ya ri'ke yace kina ta boye boye gashi yanzu na ganki sai muje koh Tace plz ka sakar min hannu kar Mum ta fito Yace AI hannun matata na ri'ke bana wata ba Ibtisam wani murmushi ta saki wanda ya k'ara Mata kyau tare da fad'in plz naj sai kuma tayi shuru tare da zare ido tace Mum..... Da sauri ya sakar mata hannu tare da Waigawa yaga babu kowa Dariya ta saki Sosai tare da d'aga mai gira tace I escape..... Murmushi yayi tare da fad'in plz come and hug me I miss you..... Ibtisam kallonshi tayi suka had'a ido gaba d'aya jinta tayi wani iri, wanda hakan yasa tayi saurin kawar da kanta gefe, ta rasa mai yasa muddin ta kalli idonshi take jin haka Jinshi tayi a gabanta har yazo inda take bata Sani ba, da sauri ta d'ago ta kalleshi jin ya ri'keta Murmushi yayi tare da fad'in na kamaki yanzu..... Shuru tayi tana murmushi k'asa k'asa Najeeb yace so hug me Ibtisam tace plz...... Hannunshi yasa a bakinta tare da fad'in don't say anything, just hug me Wani irin Abu takeji a jikinta, gaba d'aya wani kasala takeji a jikinta Najeeb yace bazan barki ba sai kinyi abunda nace. Da sauri ta lumshe ido tare dayin hugging d'inshi..... Mum ce ta fito ganin su haka yasa taji wani irin dad'i har cikin ranta.... Ibtisam bud'e idonta tayi taga Mum da sauri ta Fara Jan jikinta daga nashi amma ya ri'keta kam ta kasa, tace Mum Najeeb yace koda Mum tazo bazan barki ba.... Mum tace really..... Najeeb da sauri ya saki ibtisam tare da Sosa kai yayi waje da sauri Ibtisam ma k'okarin komawa ciki takeyi Mum tace ibtisam ku mu tafi lokaci na tafiya Ibtisam wani irin kunya taji kaman zata nitse k'asa Don kunya.... Mum tace ina Zarah kirata mu tafi Tace toh, tare da nufa d'akin ta kira Zarah suka fita, kai tsaye Mota suka shiga najeeb da ibtisam da zarah Mota daya mum da Dad mota daya NAJEEB a gaba ya zauna inda Zarah da ibtisam ke baya driver na jansu Kai tsaye airport suka nufa inda suka shiga jirgi, ibtisam da najeeb waje d'aya suka zauna inda Zarah ita da wata mata suka zauna, sai mum da dad waje d'aya jirgi ya d'aga Najeeb kamo hannun ibtisam yayi tare da ri'kewa yana shafa mata hannun tare da fad'in muna dawowa gidan mu zamu tafi Ibtisam tace a'a ba yanzu ba, saina kammala karatu Dariya NAJEEB yayi tare da fad'in oh gwara da kika tuna min fah, wannan karatun ni ban yarda dashi ba, gaskiya domin bazan yarda ki tafi zaria ba ni Ina wani waje ba Ibtisam ta kalleshi ta gefen ido tare da cewa tunda na Fara ya za'ayi?? Yace hakuri mana Ido ta zaro tare da fad'in hakuri Hancinta yaja tare da fad'in yeah hakuri coz bazan bari kiyi nesa Dani ba, daga yanzu duk inda zaki muna tare Dariya itama tayi tare da fad'in duk inda zaka kaifa Yace in zaki bini sai mu tafi tare Tace oh really Yace yeah, ibtisam shuru tayi tana mamakin yanda yau ta saki jiki tana fira dashi haka, Tana tunanin har bacci ya dauketa...... Koda ta farka har jirgin ya sauka ta ganta akan kafad'an najeeb, tashi tayi da sauri Tana kallonshi yanda yake sakar mata murmushi yasa itama ta sakar mai murmushin sannan yace let go tare da d'agota domin su fita Koda suka fita hannunshi na ri'ke da nata, inda suna shiga mota Kai tsaye basu tsaya ko ina ba sai a hotel, ibtisam tayi farin cikin ganinta a k'asa mai tsarki Najeeb yaso su sauka d'aki d'aya da ibtisam amma Mum tace ibtisam da zarah dak'i daya NAJEEB d'aki d'aya, babu yanda ya iya dole ya hakura amma badan yaso ba, yaso a bashi matarshi, danshi yana bukatar kasancewa da ita, dan Allah kad'ai yasan irin dauriyar da yakeyi Ibtisam itama ta lura da yaso ta bishi d'akinshi, taci dariya Sosai Kwanansu daya suka nufi asibitin da aka kwantar da mahaifin malam din najeeb inda suka gaida Mara lafiya din, sannan malamin yace su nufi gidansa duk inda za kuga Najeen to hannunsa na ri'ke dana ibtisam, ita gaba d'aya kunyar su Mum take amma shi ko a jikinsa, domin Suma larabawan haka suke, ri'ke da hannun matan su Katon gidan malamin suka nufa inda aka had'a musu abinci Kala Kala akan dining, nan najeeb ya gabatar da iyayenshi wajan malam din tare da nuna mishi ibtisam yace ga matarshi, Zarah kuma yace ga sister d'inshi Najeeb yace Dad shine malami na wanda ya koyar dani ilimin addini tare da fad'amin abubuwa da dama Dad yayi ma malamin godiya tare da fad'in ban San da wani kalma zan yi maka godiya ba, domin ka ceto d'ana daga duhu ya gane miye rayuwa Malamin yace karka damu, wannan ba komai bane, sannan abunda ya burgeni dashi NAJEEB yanda yake da kwakwalwa da saurin d'auke Abu a kansa, gskya ka gode Allah, sannan ina kira da masu kud'i da suji tsoran Allah, kar dukiya ta rudesu su saka su, su manta addini, wlh babu abu mai dadi kaman kasan addini kayi aiki dashi, babu wani gata da mutum Zaima y'ay'ansa a duniya face ya basu ilimin addini, domin shine gaba da komai, shine zai taimaki mutum a ranan lahira, ilimin boko iya na duniya ne kawai, wasu yaran sai Sun Gama karatun bokon sai Kaga sun rasu gashi ba'a samu ilimin addini ba Allah yasa mu dace Suka amsa da Ameen inda najeeb ya kawo maganan sakin da yayi cikin Maye, nan malamin ya k'ara nanata musu babu saki tare da basu hujjojinshi akai Sunyi na'am da batun tare da tabbatarwa babu saki ko d'aya tsakanin najeeb da ibtisam Sunci abinci inda suka tashi sukai sallama, domin su koma hotel din da suka sauka d'akin su Mum ne na Farko daina su ibtisam na biyu na najeeb na kallon nasu ibtisam, su Mum na shiga Zarah na kokarin bud'e kofar najeeb yaja hannun ibtisam yayi d'akinshi da ita........ Read and leave it, dnt share to anyone*IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Koda Zarah ta waiga bata ga ibtisam ba tasan ta shige d'akin najeeb dan haka tace uhm wannan Abu haka, lokaci d'aya kuma tasa dariya..... Najeeb rufe kofar yayi tare da matsota jikinsa..... Ibtisam dake sauke numfashi tace what are you doing?? Plz bud'e kofa in tafi.... Najeeb ya janyota suka had'a ido ya sakar mata murmushi tare da kashe mata ido d'aya yace taya zaki bar mijinki shi d'aya?? Am tired of this dole yau tare zamu kwana Ibtisam ta juyar da kanta gefe tace plz najeeb kar wani ya jimu plz bud'e in fita Dariya yayi tare da janyota sukai gadon d'akin yace kina tare da mijinki kina fad'in haka?? Sai me in an jimu?? Let everyone hear us, nida matata ce bada wata ba Janyota yayi tare da d'aura fuskanshi kan Nata inda ya had'e Hancin su waje d'aya idonsu yana kallon juna, wani irin Sonta ne yake jin na fusganshi kaman me, a hankali yace ibtisam har yanzu baki fad'amin abunda nake son jiba.... Kasa magana tayi domin gaba d'aya gabanta fad'i yake.... Jin haka yasa yayi murmushi tare da fad'in just say you love me plz.... Ibtisam ido ta lumshe tare da kawar da kanta gefe Ganin haka yasa ya fara cire mata zip din jallabiyanta a hankali harya cire bata sani ba, jin hannunshi da tayi akan cibiyarta yasa ta bud'e ido da sauri wanda idonshi na kanta, ganin haka yasa tayi saurin rufe idon Nata, wani irin Abu taji cikin ranta Hannunshi yasa cikin cibiyarta yana dan taba mata tare dayi mata tafiyan tsutsa a gefen wajan Lokaci d'aya yasa harshen shi a cikin ramin cigiyar ya fara tsotsa...... Wani irin nishi ta saki mai sauti domin wani irin yarrrr taji cikin jikinta Lokaci d'aya idonshi ya sauka kan nononta da suke tsaye kyam, brezia d'inta yake kokarin cirewa..... Da sauri ta ri'ke mai hannun idonta a lumshe tace plz najeeb ka bari Mum..... Bakinshi yasa cikin nata ya fara kissing d'inta, wanda hakan yasa dole tayi shuru tsotsan bakinta yake yana had'awa da lebanta da kuma harshenta yana tsotsa, ibtisam gaba d'aya wani irin yanayi taji lokaci d'aya ta tsinta kanta itama da Fara mayar mishi da martani inda itama ta kamo harshen nashi ta Fara tsotsa duk wannan abunda takeyi idonta a lumshe yake, amma idon Gogan naku a bud'e suke kyam yana kallonta Lokaci d'aya yasa hannunshi ya cire mata brezia din ba tare data sani ba, domin yana kissing d'inta ne and itama Tana mishi gaba d'aya hankalinta ya fara Fita daga jikinta Lokaci d'aya ya cire bakinshi cikin Nata inda ya kaishi kan nononta, yasa bakinshi akan nipple d'inta ya fara tsotsa..... Wani irin K'ara ta saki Ashhhhh tare da sa hannunta akan gashin kanshi ta Fara shafawa, tare da sakin wani irin nishi tana bud'e baki tana lumshe ido..... Najeeb sucking din nipple d'inta yake sosai, d'ayan hannunshi yana kan d'ayan breast d'inta yana shafa mata, gaba d'aya ibtisam ta Fara fita daga service...... Najeeb d'agota yayi tare da matseta a jikinsa kyam, yana wani irin nishi lokaci d'aya yakai bakinshi wajan kunnenta inda yasa harshenshi ya fara tsotsan kunnan Nata, ibtisam wani irin Matsa tayi mishi alaman hakan da yayi mata tana mugun jin dad'in hakan Dan cizonta yayi kad'an a kunne ta saki k'ara da sauri ya rufe Mata baki, yana dariya tare da fad'in oh my dear Mum zata zo ta kamaki fah Baki ta turo tare da k'okarin daukan jallabiyanta tasa..... Hannunta ya ri'ke yace I need you... Da sauri ta yunkura zata tashi Yace I said I need you, ina zaki?? Tace d'akin mu Yace saiki tafi ki barni?? Tace karka manta ban tare ba, inda na tare ne shine zamu kwana...... Sai kuma tayi shuru ta kasa karasawa Yace inaji... Tace plz najeeb allow me to go tare da tashi tsaye Hannunta na ri'ke da nashi ya janyota ta fad'o jikinsa ta kwanta, ibtisam gabanta ya fara fad'i domin tana jin banana d'inshi tana shafata alama ta tashi.... Ido ta lumshe lokaci d'aya tace najeeb pl... Yace ibtisam plz allow me, Nayi missing d'inki Sosai, plz karki hanani zan cutu in kika dagatar dani Ido ta k'ara lumshewa Uhm ikon Allah yau najeeb ana ro'kan mace akan ta yarda yayi sex da ita hhhhhh A hankali tace kasan muna tare dasu Mum nd kar..... Bakinshi yasa cikin nata ya fara tsotsa, tsotsan harshenta yake Sosai tare da lebanta yana tsotsa, yayi wajan 5 mnt ya nayi kafin ya barta gaba d'aya ya tsotse miyan bakinta, ji tayi bakinta ya bushe...... Lokaci d'aya ya juyar da ita tare da kwantar da ita gefe, inda yasa kanshi akan kirjinta yana kad'a kansa akan nononta, tare da saka harshen shi yana lasa Ibtisam gaba d'aya ta shiga cikin wani yanayi..... Hannunshi yakai kan hq d'inta..... Da sauri ta saki wani nishi tare da fad'in ashh, tare dasa hannunta tana k'okarin cire mishi hannunshi a cikin hq d'inta.... Cikin murya irin wanda yake matukar bukata yace plz ibtisam ina cikin wani hali, bazan iya controlling kaina ba, plz don't stop me, idan kika tsayar dani zaki cutar dani, zaki sani cikin wani hali plz ibtisam ina matukar bukatanki bazan iyayi miki dole ba, but Idan kika hanani hakki na fushin Allah zai kamaki, and zaki cutar da mijinki..... Ibtisam gaba d'aya jikinta yayi sanyi domin taji ya bata tausayi, lokaci d'aya ta cire hannunta daga nashi..... Najeeb ganin haka yasan ta amince Mai, wani irin Sonta yaji ya k'ara kamashi, ya tabbata tana jin kunyar su Mum, but babu yanda ya iya domin yana bukatar matarshi Sosai Fingering dinta yake yana wasa da wajan pin dinta yana murza Mata shi a hankali..... Gaba d'aya ibtisam tunda ya taba mata wajan pin take jin wani abu tun daga tsakiyar kanta har k'asan kafarta, gaba d'aya ta kasa gane a wani duniya take, wasa yake da pin din yana soka hannunshi yana kuma dannawa, gaba d'aya wani irin shure shure take da kafarta Tana nishi tare da shafa mishi bayanshi tana danna Mai, lokaci d'aya kuma ta saka harshenta akan nononshi ta Fara tsotsa, gaba d'aya najeeb shima wani irin yanayi ya shiga Mai wuyan fasaltuwa, domin tunda ta Kama Mai nono tana sucking ya shiga wani yanayi shima..... Ibtisam gaba d'aya ji tayi gwara ta cire kunya, ta nuna ma mijinta so, sannan ta nuna mishi komai zata iya bashi, duk wani abu da taga ya mata shine take masa itama Lokaci d'aya najeeb ya d'ago jikinshi wanda hakan yasa dole bakinta ya fita daga kan nononshi..... Kafanta d'aya ya d'aga sama tare da bud'ewa dakyau inda ya saka harshen shi akan pin d'inta dai dai saitin wajan, ya cafko tare da saka baki yana tsotsa kaman yana shan lollipop...... Ibtisam wani irin ihu ta Fara yi, lokaci d'aya tasa hannunta ta toshe bakinta domin kar k'aran ihun ya fito, amma still tanayi tare da gurnani da sakin nishi Sosai Najeeb kam tsotsan pin din yake yana saki tare da kada harshen shi a wajan yana wasa dashi..... Ruwa ne ya fara zuba sosai daga hq d'inta, gaba d'aya ruwan sai fita yake Sosai wanda wannan ruwan bana komai bane sai na ni'ima, fari mai yauki, najeeb tsotsan pin d'inta yake sosai, lokaci d'aya yasa hannunshi akan breast dinta yana shafa mata yana sucking d'inta kuma Gaba d'aya ibtisam jikinta har wani kyarma yakeyi..... Ko wace mace akwai abunda yake saurin tayar mata da sha'awa, wata gashin kanta kawai aka taba zata Fara jin sha'awa, wata kuma nononta, wata kuma fingering, ko wace mace akwai inda tafi bukata a taba mata, amma da yawa mata sun fi son sucking nipple, sai kuma babban abunda ko wace mace tafi bukata shine a kama Mata pin d'inta a dinga tsotsa, musamman Idan oga yasan sirrin wajan, Alot of mata basu San inda wannan pin din yake ba, haka ma wasu mazan, maganan aure babu kunya ko jin nauyi, idan ke kin San wajan zaki iya nuna ma oga, yanda zaku dinga jin dad'in saduwa in kun tashi kwanciyan aure....... Da yawa mata suna fad'in mu fa bama realising, wasu har cewa suke dama mace na realising ne??? Wayyo y'ar uwa amma kam indai bakya realising Wlh baki San dad'in sex ba, Manzon Allah (S A W) Ya kamanta dandanon jima'i da dandanon zuma. Kamar yanda Idan mutum yasa zuma akan harshen sa zaiji wani Zazzak'an dandano a bakinsa ..... Kunji fah yanda abun yake, amma da yawa wasu matan suna fad'in Wlh ni bana jin dad'in sex kawai yi nakeyi, lol akwai matsalolin da suke haifar da hakan but ba'a nan zan fad'a ba sai a cikin Littafin.... *IN BAKI DA GASHIN WACCE*...... Wanda ya danganci abubuwa da dama..... Lokaci d'aya ta Fara Jan kafarta baya tana wani irin zuma alaman tayi realising..... Idan mace tayi realising a lokacin da zatayi zata ji gaba d'aya wani irin dad'i wanda Baki bazai iya misaltawa ba, wanda hannu bazai iya rubuta irin dad'in ba, domin gaba d'aya wani irin mugun dad'i yake taso mata zata jishi tun daga saman kanta har tsakiyar kwanyar kanta, zuwa tsakiyar tafin kafarta, daga tayi realising kuma zata ji bata bukatar a ci gaba da taba mata wajan...... Ibtisam da sauri ta yunkura tayi baya, Wanda hakan ya tabbatar ma najeeb da tayi realising.... Idonta a lumshe yake tana wani irin sauke nishi, gaba d'aya jikinta ya mutu yayi weak.... Kafanta biyun ya d'aga sama, inda ya soka banana d'inshi cikin hq d'inta ya fara fucking d'inta..... Tunda ya saka banana d'inshi taji wani abu daga kanta yana mata wani irin motsin dad'i....... Wani irin nishi take saki duk da Tana k'okarin kar tayi ihu, amma ina Abun ya faskara dole saida tayi amma bamai k'ara ba..... Najeeb tura mata banana d'inshi yake Sosai kafafunta na d'age gaba d'aya shiganta yake Sosai..... Lokaci d'aya ya sauke mata kafar tare da d'agota, ya sauketa akan gadon ya kwantar mata da kanta akan kujeran dake d'akin inda ta tsugunna ta baya yasa banana d'inshi ya fara fucking d'inta, ibtisam sosai take jin banana din na shiganta wani irin K'ara take saki tana nishi, wannan style din da sukayi shine ake cema doggy style, wanda ake cema goho...... Najeeb fucking d'inta yake, sosai gaba d'aya ibtisam duk tayi zufa Sosai, najeeb kamo gashin kanta yayi dake tsefe, ya ri'ke..... Wani irin K'ara ta saki amma ina bai San tana yiba, domin fucking d'inta yake dagaske.... Lokaci d'aya ta juya da karfi Tana sakin wani irin nishi.... Najeeb gaba d'aya baiyi realising ba, dan haka ya kamota tare da d'agota sama, kafarta yasa ta matse Mai jiki ya saka banana d'inshi a hq d'inta tana manne a jikinsa suna tsaye amma ita kafarta Tana jikinshi kafarshi ne a k'asa, fucking d'inta yake, gaba d'aya hannunta tasa ta matse Mai jiki tana wani irin nishi tare da gurnani, gaba d'aya bata gane komai alama zata kuma yin realising karo na biyu, amma shi oga najeeb baiyi kona farko ba, lallai najeeb harijin namiji ne, shida kanshi yasan tana son yin realising ne domin yaji alama musamman yanda take K'ara matse shi Sosai a jikinta..... Lokaci d'aya ta kuma yin realising din sanda za tayi Lokacin da taji dad'in na taso Mata wani irin matsa tamai Sosai, tare da K'ara manne shi a jikinta.... Lokaci d'aya kuma ta sakeshi alaman tayi realising din, ganin haka shima ya dauketa tare da kwantar da ita, ya d'aga kafarta d'aya dayan kuma tana k'asa ya fara fucking d'inta, sosai yana tura banana d'inshi yana fitarwa, lokaci d'aya ya tura da karfi wanda hakan yasa ta saki yar k'ara Mai sauti..... K'ara turawa yayi da karfi sanna ya tsaya cak, alaman shima yayi realising, ita da kanta tana jin ana Fetso mata Abu ta cikin banana d'inshi dake cikin hq d'inta, wanda ba komai bane sai sperm dake fita..... Lokaci d'aya ya cire banana d'inshi tare da kwanciya kusa da ita ya janyota jikinshi yana wani irin nishi tare da sauke ajiyan zuciya..... Lokaci d'aya najeeb ya lumshe ido, lallai babu abunda yakai aure dad'i, sannan lallai ibtisam ta banbanta da sauran mata, gaba d'aya duk matan da yabi bai taba jin wacce takai koda rabin ibtisam ba, ga dad'i ga Ruwa kaman famfo, lallai yayi dace, tunda yake sex da mata in yayi da ibtisam yake samun nutsuwa Wanda sai a yanzu ya tabbatar saboda ita halak d'inshi ce, sai yasa yake jin nutsuwa tare da kwanciyan hankali, sai yau najeeb ya gane babu abunda yakai rayuwar aure dad'i, babu abunda yakai rayuwar aure kwanciyan hankali, wani irin son ibtisam yake Sosai, ji yake kaman ya mai data jikinsa.... Lokaci d'aya ya kira sunanta da ibtisam,.... Kallonshi tayi taga hawaye a idonsa.... Da sauri ta tashi cikin tashin hankali tana fad'in najeeb maiya sameka?? Kuka fa kakeyi?? Plz najeeb Mai nene!?? Ko baka da lafiya ne?? Duka a tare ta Jero Mai wannan tambayar, wanda duk maganan da takeyi idonshi na kanta.... A hankali ya janyota ta fad'o jikinsa tare da matseta sosai yana fad'in ibtisam am so sorry, plz ki yafemin abunda na aikata miki a baya...... Shuru yayi tare da fad'in ibtisam gaba d'aya babu komai a raina sai nadama, plz forgive me.... Ibtisam ta Katseshi da fad'in plz ka daina fad'in haka, babu abunda kamin inma kamin na yafe maka, wlh na manta da komai, ina tare dakai da zuciya daya gaba d'aya na manta da komai da kuma kowa, Kai d'aya ne cikin rai na da...... Sai kuma tayi shuru domin jin kunyar abunda ta Fara fad'a.... Najeeb yace ina jinki, ibtisam just say it, tell me what on ur mind plz..... Matseshi ta kar'ayi tare da fad'in najeeb I love you..... Da sauri ya d'ago ta tare da kallon fuskanta, wanda tayi sauri ta rufe ido,. Najeeb wani irin farin ciki yaji ya lullubeshi tare da fad'in plz say it again.... Shuru tayi tana murmushi Yace plz my love say it again, plz S.... Tace I love you Najeeb wani irin farin ciki da annashuwa yake ji Wanda gaba d'aya ya rasa mai zaiyi dan Murna, lallai ya tabbatar yana son ibtisam sosai A hankali yace ibtisam yaushe kika Fara so na?? Kuka ta saki tare da fad'in najeeb na San ina Sonka tun sanda na ganka kaida wannan yarin...... Kuka yaci karfinta lokaci d'aya cikin jin zafin abun tace najeeb a lokacin yanda naji Wlh kaman in mutu, saboda kishi da takaici, lokacin da abun ya faru ba k'aramin yana yi na shiga ba.... Najeeb dan Allah karka k'ara nanata Abu irin haka, bazan iya jura ba ina..... Hannunshi yasa ya toshe mata baki wanda hakan yasa dole tayi shuru, d'agota yayi suka zauna ya kura mata ido wanda tayi k'asa da kanta, yace ibtisam a baya nayi abubuwa da yawa a bisa rashin sani, wanda ban san miye rayuwa ba lokacin, ina ganin kawai abunda nake aikatawa shine dai dai, wlh daga ranan da Nasan hukuncin abunda nake aikatawa na kyamaci abunda nake aikatawa, tare da kyamar rayuwar da nayi ba, ibtisam ke daban kike a cikin mata I never beg for something in my life, but akanki na Fara, ban San so ba sai a kanki, ban San tunani ba sai a kanki, ban San yanda zan ro'ki mace ba sai a kanki, ibtisam gaba d'aya na naki ne, kiyi yanda kike so dani duga ni naki ne ke d'aya... Rungumeshi tayi tare da matso wata kwalla tana fad'in Allah yasa haka ne, kar kamin alkawarin da baza ka cika ba Yace never, komai na fad'a hakan nake nufi, bana fad'an abunda bashi bane, ibtisam ina fad'an Abu Kai tsaye bana boyewa, but..... Jan Hancinta yayi tare da sakin murmushi yace but naga kina son ki koyamin.... Dariya tayi tare da fad'in a'a bana son ka boyemin komai, jan jikinta tayi daga nashi tana k'okarin tashi Janyota ya kuma yi tare da fad'in Ina zaki?? Tace zanyi wanka, in koma d'akin mu Yace muje muyi tare amma ban yarda da komawa d'akinku ba, domin bazan bari ki tafi ki barni ba Fuskan tausayi tayi tare da fad'in plz ka barni in koma, inna kwana a nan bazan iya kallon fuskan Zarah ba, domin Wlh zata gane anyi wani ab.... Sai kuma tayi shuru tare da rufe fuska cikin jin kunya Janta yayi sukai toilet yana dariya inda najeeb ya watsa mata ruwa a fuska, hakan yasa ta bud'e ido da sauri wanda ya sauka akan idonshi, gaba d'aya tsayawa sukayi cak suna kallon juna cikin ido, dukansu wani irin son junansu sukeyi Sosai, gaba d'aya kaunarta yake k'ara shiganshi, haka itama ta gefenta wani irin sonshi takeji yana shiganta..... Lokaci d'aya ya d'aura hannunshi akan kafad'anta tare da kunna shower da d'ayan hannunshi, ruwa ya fara zubar musu a kai, da sauri ta kankameshi tare da rungumeshi,.... Shima hannunshi yasa ya rungumota dukansu babu komai sai son junansu, suna tsaye rungume da juna Ruwa yana dukansu..... Sun d'auki lokaci da yawa a haka, kafin ya janyota tare da kallon idonta yana ji kaman ya sakata cikin jikinsa a hankali yace ibtisam I love you so much...... Ina miki son da bazan iya fad'a miki ba, but you are my life..... Da sauri ta d'ago ta kura mai ido wanda shima din ita yake kallo gaba d'aya wani abu take gani cikin idonshi, lokaci d'aya ta Fara k'okarin sauke kanta k'asa amma ya kamo fuskanta ya saka bakinshi cikin Nata ya fara tsotsa......... Read and leave it, dnt share to anyone*IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Tsotsan bakinta yake yana kamawa da k'asan lips d'inta, ya d'auki lokaci yana haka Kafin Ya cire bakinshi cikin nata, inda ya saukar da idonshi kan fuskanta Wanda idonta ke lumshe tana wani irin nishi, hannunta na manne a jikinsa ta ri'kesa, wani irin Sonta yakeji yana k'ara kamashi, gashi duk wani yunwar da yakeji gaba d'aya tayi k'okarin rage Mai, duk da baiyi mata Yanda yake soba, amma ya rage kuma ya gamsu sosai, ya tabbata ta tausaya mai ne ta amince dashi..... Matseta yayi lokaci d'aya a jikinsa, tare da matseta sosai, Ruwa na dukansu, Sun d'auki lokaci a haka, Kafin taja jikinta tare da fad'in Ina jin yunwa..... Da sauri yace kiyi wankan tsarki, sai muje kin..... Shuru yayi domin tunawa a toilet suke, domin babu kyau yin magana cikin toilet, itama jin yayi shuru ta fahimci hakan, wankan tsarki tayi inda shima yayi suka fito a tare najeeb na manne da ita suka fito Kayanta ta maida tare da kallonshi tace ni zan tafi d'akin mu saida safe.... Yace na fad'a miki a nan zaki kwana, domin bazan yarda a cuceni ba.... Dariya tayi tare da fad'in plz najeeb allow me to go... Yace muje kici abinci Tace na koshi tare da turo baki Da sauri ya nufeta tare da d'aura hannunshi akan kafad'anta yana fad'in Mai nene?? Tace ni zan tafi d'akin mu Yace gaki a d'akin ku, keda mijinki Uhm uhm kawai tace Babu yanda batayi ba akan ta koma d'akinsu amma najeeb ya'ki yarda Shima yace suje suci abincin tace ta koshi, tare da fad'a mishi dama ba yunwa nake jiba, janyota yayi ya matseta a jikinsa suka kwanta..... Ganin kaman najeeb yayi bacci yasa ta tashi zata fita waje, da sauri ya ru'ko hannunta yana fad'in where are you going .... Tsayawa tayi cak, ba tare da tace mishi komai ba Ganin haka ya janyota jikinsa ta fad'o, matseta ya kuma yi a jikinsa, tare da rungumeta sosai Ibtisam a hankali tace plz ka barni in koma d'akinmu wlh inna kwana a nan zanji kunya plz ka barni in tafi Yace kunyan mai zaki ji?? Keda mijinki kuka kwana tare toh Mai ya rage.... Tace Mum tace bazan tare yanzu ba, sai anyi kayan lefe, so plz ka barni Najeeb tashi yayi tare da kunna standing lamp, haske ya fito kad'an, suna kallon fuskan juna, yace I will give you anything Indai akwati ne gobe zaki hada shikenan?? Dariya tayi tare da fad'in bani zan had'a ba Mum ce zata had'a Yace tare zamu ni dake in tayaki zaba Dariya tayi lokaci d'aya ta matsa baya tare da fad'in Bari inje toilet Yace in raka ki?? Ido ta zaro tare da fad'in a'ah Tashi tayi lokaci d'aya tayi kofar waje ta bud'e tana dariya tare da fad'in good night my love..... Jin Sunan data kirashi dashi yasa ya kasa tashi ya bita, domin yaji abun har cikin ranshi, sai murmushi da yake sakar mata tare da lumshe ido..... Saida ta rufe Mai kofar kafin ya farga da fah cewa ta fita daga d'akin Nocking tayi Zarah wacce ta Fara bacci ta tashi tazo ta bud'e Mata Zarah tace sai yanzu?? Aida a can kika kwana, ina bacci na kinzo kin tashe ni Ibtisam shuru tayi domin bata so maganan tayi Nisa..... Kaman Zarah tasan abunda take tunani tace har an Gama shan love din?? Ibtisam tace uhm tare da nufa gado ko kayan jikinta bata cire ba, ta kwanta abunta, ganin haka itama zarah tazo ta kwanta Najeeb kam ya dad'e yana tunanin irin ni'imar dake tare da ibtisam yana murmushi da haka har bacci ya D'aukeshi Sun gama umra d'insu, sannan sunyi yawo Sosai, inda sukai siyayya sosai, saura kuma sai Sun koma Gida zasu k'ara, inda najeeb yayi surprising d'insu daga saudiya suka tafi Dubai, sati d'aya sukayi a Dubai, inda Mum ta k'arasa had'a Kayan akwatin gaba d'aya a nan..... Bayan sun dawo Nigeria, inda Mum taci gaba da gyara ibtisam Sosai, akwati 24 akayi ma ibtisam, suna zaune a falo suna fira, najeeb ya shigo ya zauna idonshi nakan ibtisam gaba d'aya ya kura mata ido Zarah tace gaskiya ibtisam akwati sunyi miki yawa Najeeb yace how many Mum tayi mata?? Zarah tace 24 Najeeb yace only? Sunyi kad'an Nima zan had'a miki nawa Zarah tace Kai zaki tara akwati da yawa, gana KABIR shima.... Najeeb yace wani kabir cikin daurewan fuska Ibtisam kallonshi tayi ganin yanda lokaci d'aya ya sauya Zarah tace KABIR daka sani, yace ya bar mata akwatin daya kawo..... Najeeb yace how dare him zaice ya bar mata? Sannan har aka yarda aka amsa?? Wani kallo ya watsa ma ibtisam tare da fad'in Wlh akwatin wani bazai shigo Gida naba, sannan bazaki saka kayan dake cikin akwatin ba, infact ma Ina kayan suke??.. Ibtisam idonta na kanshi tana kallon yanda yake ta wani cijewa tare da fad'in baza tai amfani dashi ba, itama koda najeeb baice haka ba, bata da niyan amfani da kayan domin ita tunda bata aureshi ba, toh mai zai saka tayi using kayanshi, akan wani dalili,..... Amma a fili sai tace ma najeeb miye Dan na saka?? Is nothing ai Tashi yayi tsaye tare da fad'in is nothing?? Zai K'ara magana kuma yayi shuru yabar wajan fuuuu Zarah dariya ta saki tare da fad'in ikon Allah wannan ba'kin kishin fah?? Gaskiya ibtisam karki saka kayan Kabir, ina taya bros kishi sai kuma ta saki dariya.... Ibtisam itama dariya ta saki tare da fad'in nifa ba sakawa zanyi ba, wasa nake mishi, amma kalla yanda ya d'auki Abun so serious Zarah tace ai dole ya d'auka... Tashi ibtisam tayi tare da fad'in let me go and Apologize Zarah tace uhm Kai tsaye fita tayi, tunda taga motar da yafi shiga na nan ta gane yana bukka bai fita ba, kai tsaye bukka ta sameshi inda taji yana waya daga ji da abbanta yake waya, inda yake fad'in Abba a bar wannan akwatin, domin na siya mata wani, kawai a bama wasu, ko kuma a mai da mishi kayanshi Bata san mai Abba yace ba, amma daga duka alamu Abba ya amince da maganan najeeb din.... Kashe wayar yayi yana murmushi Ibtisam tace are you happy now? Waigawa yayi ya ganta a tsaye, wani irin murmushi yayi tare da fad'in more than happy Tace amma naj..... Tashi yayi ya janyota kusa dashi tare da fad'in don't say anything again, Indai akan kayan wannan guy dinnan ne, karki k'aramin magana, ibtisam komai kike so zanyi miki, komai kike bukata zan baki, so Mai zaki bukata a wajan wasu?? Bayan am hare for you..... D'ago da kanta yayi suka had'a ido.... Yace ibtisam komai kike so na rayuwa zan baki, I just want you to be happy, bana son ganinki cikin damuwa, am your husband dole inyi miki abunda kike bukata, Indai bazan miki abunda kike so ba, miye amfanin kud'i na?? A kullum Ina godiya ga Allah, daya bani lafiya, dukiya, kwanciyan hankali, sannan kuma ya bani ke..... Dan shuru yayi sannan yaci gaba da fad'in ibtisam wannan kad'ai ya isheni, babu wani abu da nake nema yanzu sai hanyar shiga Aljanna Alhmdlh na gode ma Allah, ibtisam Indai har zan Bari kisa abunda wani wanda baki had'a komai dashi ba, miye amfanin kud'i na?? Zan siya miki abunda kike bukata koda duka dukiya ta zata k'are amma bazan Bari kisa wannan kayan ba.... Ganin tana murmushi yasa yayi shuru tare da kallonta yana son sanin murmushi da takeyi Tace Idan na saka kayan babu wani abu... Sakinta yayi daga ri'kon da yayi mata tare da d'aura hannunshi akan kafadanshi alaman ranshi ya baci..... Nufanshi tayi tare da rungumeshi amma shi bai ri'keta ba..... Taci gaba da fad'in najeeb idan nasa wannan kayan is nothing kaman yanda na fad'a only kaya nasa but zuciyata Tana wajanka..... Da sauri ya cireta daga jikinsa tare da kallon idonta yace say it to my eye.... Idonta nakan nashi tace my heart is belong to you, you are the only man in my heart.... Shima idonshi nakan nata yace ban taba tunanin zanji haka daga gareki ba, ibtisam..... Shuru yayi lokaci d'aya ya rungumeta tare da fad'in I love you so much.. Sun dad'e a haka Kafin taja jikinta daga nashi tana k'okarin ta juya.... Hannunta ya ru'ko tare da fad'in plz karki k'ara min maganan wannan guy din I hate to hear his name Murmushi tayi tare da fad'in an Gama Jan hannunta tayi amma ya k'ara ri'kewa tare da janyota jikinsa, yace I miss you alot yaushe wai zamu tafi gidan mu ?? Itbtisam tace sai nan da wata uku Dariya yayi tare da fad'in kice zan fara binki d'akin ku Dariya tayi tare da fad'in oh really??. Yace yes ko kina ganin bazan iya ba?? In kuma kince haka yau a gidan nan sai Nayi love dake Ibtisam tace uhm, ni sakeni in koma ciki Najeeb yace nifa nayi missing d'inki muje mu cema Mum zamu tafi yau Ibtisam ta zaro ido tare da fad'in saika dawo Yace tare zamu, tare da matseta a jikinsa Sosai, yana fad'in plz mu koma, ko kuma yau mu kwana a d'aki na Ibtisam ido ta zaro Kaman tare da fad'in kaman Zaka iya Yace you are challenging me Tace yeah Yace OK challenge accepted, yau a d'aki na zaki kwana, kuma sai nayi abunda nake so Dariya tayi tare dajan jikinta daga nashi tana fad'in am waiting tayi gaba Tana dariya, domin tasan babu abunda zai iyayi ai duk abun mutun bazai iya wannan ba Najeeb murmushi yayi tare da fad'in I will show you, abunda zan iya yau tare da fad'in Allah ya kaimu anjima Ibtisam kam cikin gidan tayi inda ta nufi d'akinsu taga Zarah kwance tana waya, bayan zarah ta gama Tace ke kin San waya kirani??.. Ibtisam tace a'a Tace your lecturer, Dr jibril Ibtisam tace taya akai ya samu number d'inki. Zarah tace Nima abunda Yaban mamaki kenan.... Hmmm Bari ma kiji abunda yace Wai aurena yake son yi Amma ni gaskiya bana son shi Ibtisam tace Amma kam ai baida aibu ko kad'an, domin mutum ne mai nutsuwa da kamun kai, ba kaman sauran lecturer ba masu bata y'ay'an mutane ba Zarah tace hakane, Amma nidai gaskiya.. Ibtisam ta dakatar da ita tare da fad'in kar kice komai kawai ki nemi zabin Allah akan komai Zarah tace hakane, Allah ya gaba mana Abu mafi alkhairi a rayuwa Ibtisam ta amsa da Ameen tare da fad'in yanzu kikai magana Ibtisam cikin ranta taji dad'in da Dr jibril ya yarda da zarah, domin itace ta bashi number d'inta, domin ya fito ya fad'ama ibtisam yana Sonta inda ta fad'a mishi tana da aure, yayi mamaki Sosai Inda yace bai sani ba, yayi mata fatan alkhairi, yace in tana da kanwa mai kama da ita zaizo ta bashi,. Tace na baka Zarah Dariya yayi lokaci ita kam ta tura mishi number din Zarah din Gashi sai yau ya kirata Kuma baida mata, matarshi ta rasu tunda ta rasu bai kara wani auren ba Ibtisam suna zaune Mum ta shigo inda ta kawo mata wani abu a kofi tace ta shanye, Bayan tasha mum tace jibi zaki tare a gidanki in Allah ya kaimu Ibtisam kunya taji Zarah tace inye amarya a gidan pilot najeeb.. Mum murmushi tayi tare da fad'in ku kwanta saida safenku, har takai bakin kofa tace yauwa ibtisam gobe tela zaizo ya gwadaki Tace toh mum Zarah taita tsokanan ibtisam tare da fad'in wannan soyayyar taku da bakwa jin kunyar kowa in kuka tafi gidanku Allah kad'ai yasan abunda zaku aikata Ibtisam tace eh munji din bama son sa ido Zarah tace karshen soyayya kawai ku kone Dariya ibtisam tayi tare da tashi ta fad'a toilet koda ta fito rigan bacci tasa, kai tsaye ta bud'e fridge amma babu ruwa, tace ruwan nan ya K'are ne Zarah tace babu sai kin d'auko a kitchen Ibtisam hijab tasa ta shiga kitchen bud'e fridge din kitchen tayi ta d'auko Ruwa ta Fara sha, tana cikin sha aka rungumota ta baya wanda hakan yasa ta shake tare da fara tari ,domin ta tsorata Sakinta yayi tare da buga mata baya, jin NAJEEB ne yasa ta sauke wani ajiyan zuciya Ganin tarin ya tsaya yasa ya d'auketa cak Ibtisam zillo ta Fara tare da tsoran kar a gansu, amma ina bai tsaya ko inaba sai cikin d'akinshi Kan gadon d'akin ya kwantar da ita tare da komawa ya rufe kofar Najeeb kallonta yayi tare da sakin murmushi yanda take ta wani bud'e ido, yace I have told you, yau a nan zaki kwana Ibtisam tace plz kayi hakuri Dariya yayi tare da fad'in no way. Dole ki zauna dani kinyi challenging d'ina gashi na tabbatar miki Ibtisam tace oh, plz najeeb who I am to challenge you?? I..... Nufanta yayi tare da matsota jikinsa yace you are my baby my wife, my everything.... Idonshi na kanta, haka itama ta gefenta kallonshi take cikin ido.... Gira ya d'aga tare da kashe mata ido, yace na Kawo ki dak'i na, yanzu sai bacci after Nayi S....... Hannunta tasa ta toshe Mai baki Tana fad'in, plz Nasan komai ka fad'a zaka iya, ban isa in kalubalance ka ba, plz my dear allow me to go Dariya yayi tare da fad'in no way, yau a jikin ki zanyi bacci Zare ido tayi tana fad'in jibi Mum tace zan bika, pls kayi hakuri, karmu wuce iyaka Magananta ya bashi dariya Sosai, yace ba iyakan kowa zan wuce ba, saina mamata Zan shiga Rufe idonta tayi tana dariya Lokaci d'aya ta Fara k'okarin tashi tabar wajan, janyota yayi tare da fad'in yau fa tare zamu kwana, so is better ma kiyi shirin amsata Kafin muyi sleep.... Cire mata hijab din jikinta yayi, wanda idonshi ya sauka akan nononta da rigan baccin ya fito da kan nonon ana ganin shaida d'inshi, rigan baccin Kalan Mai dan kauri dinnan ne amma yana manne jiki sosai Lokaci d'aya yasa hannunshi tare da taba wajan nonon yana shafa mata shi, yana wani sauke ajiyan zuciya alaman ya taba abunda yake burin tabawa Ibtisam hannunshi ta ri'ke tare da fad'in plz, nan fah gidan Mum ne, dan Allah kayi hakuri ka barni plz Najeeb murmushi yayi tare da saka bakinshi cikin Nata ya fara kissing d'inta, tare da shafa mata nononta, ibtisam gaba d'aya ta kasa miyar mishi da martani, domin gabanta fadi yake...... Najeeb wani irin shan harshenta yake tare da tsotsan k'asan lips d'inta yana shan bakinta kaman yana shan lollipop Ibtisam duk yanda taso ta dake amma ta kasa, domin gaba d'aya yanda yake tsotsan bakinta yana shafa mata nononta.... Wani irin nishi take tana sauke ajiyan zuciya Lokaci d'aya ya cire bakinshi cikin nata tare da cire mata rigan jikinta A hankali tace najeeb plz ka bari.... Bakinshi yasa akan nipple d'inta yana tsotsa, tare daja mata kan nipple din yana tsotsa yana kad'a harshen shi akan nipple din yana ja Ibtisam wani irin nishi take saki tare da matse mishi jikinshi domin tana matukar jin dad'in hakan Sosai....... Najeeb saida ya gama rikita ta har ya tabbatar ta manta inda take Kafin ya wage mata kafa ya shiga da kanshi tsakiyar kafanta inda ya kafa bakinshi akan hq d'inta ya cafko dai dai wajan pin dinta.... Wani irin nishi ta saki tare da fad'in Ashhhhh tare da matse jikinta sannan ta saki lokaci d'aya, tana wani irin gurnani domin ya tabo mata wajan da duk wata mace ke bukata a taba mata...... Najeeb tsotsan wajen pin din yake yana janyoshi tare da kamawa yana saki.... Ibtisam gaba d'aya ta fita hayyacinta sai shure shure take da k'afa tare da K'ara d'ago mishi jikinshi alaman ya k'ara tsotsa dakyau, hannunta tasa ta ri'ke d'ayan hannunshi ta matse shi tare da sakin nishi tana k'okarin tayi ihu yasa hannunshi ya rufe Mata baki amma duk da haka tana gurnani tare da sakin zazzafan nishi wanda baya fitowa dakyau domin ya toshe mata baki Lokaci d'aya ta Fara wani irin sandare kafafunta alaman zatai realising, kafanta gaba d'aya ta Fara tasar dasu Tana k'asa dasu tare da saka hannunta ta matse katifan d'akin da karfi, wanda inda najeeb din tayi ma wannan ri'kon zaiji zafi Sosai.... Lokaci d'aya taji wani abu yana fitowa daga saman kanta, gaba d'aya bata san a wace duniya take ba, domin a lokacin tana shirin yin realising...... Lokaci d'aya ibtisam ta Fara zufa wanda hakan ya nuna tayi realising, da sauri ta saka hannunta tare da fara ture mishi kanshi daga hq d'inta domin gaba d'aya ji tayi bata son yaci gaba Najeeb ganin haka ya gane tayi realising, dan haka ya cire bakinshi daga hq din nata Ibtisam wani irin nishi take saki tare da sauke wani irin ajiyan zuciya..... Ji tayi itama tana bukatar sha mishi banana d'inshi amma sai taji Tana jin kunyar yin hakan..... Lokaci d'aya ta Fara tuna firan dasu Aisha suka taba yi inda Hauwa ke fadin Wlh matan aure ai su suke sa mazajansu ke bin mu, gaba d'aya basa iya musu komai Abu kad'an suce suna jin kunya, dan shan banana da tsotse tsotse sai su Kasa, aimu gaba ta kaimu suyi ta turo mana su muna cinye su...... Lokaci d'aya ta tashi tare da lumshe ido, ta kamo banana din najeeb dake mi'ke wanda yake kwance, ta d'aga mishi rigan jikinshi tare da fito da kan banana din daga cikin boxer dinshi, tasa bakinta ta Fara tsotsa....... I think ibtisam ta manta inda suke...... Lol kuyi manage Read and leave it, dnt share to anyone*IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Ibtisam tsotsan banana din najeeb take Sosai, tana k'asa da kanta tana tura banana d'in can cikin bakinta kaman zata hadiye sannan tana fito dashi..... Lokaci d'aya kuma tasa bakinta wajan kan banana d'in ta Fara tsotsa,.... Najeeb kam gaba d'aya ya shiga cikin wata duniya domin irin masifar dad'in da yake ji..... Ta dad'e tana tsotsan banana d'inshi har sperm ya fara Fita, inda ta Fara saka ruwan sperm din akan fuskanta, tana lasa kuma da harshenta.... Ibtisam tasha banana din najeeb, ta dad'e tana tsotsa kafin ta barshi tare da kwanciya tana nishi..... Najeeb shima nishi yake sama sama, tare da matsota jikinsa ya rungume, yana shafa mata gashin kanta da d'ayan hannunsa Sun d'auki lokaci a haka, kafin najeeb ya juyo da ita ya hau da ita kan jikinsa tare da matseta sosai a jikinshi, gaba d'aya ibtisam wani irin Abu takeji a jikinta Lokaci d'aya yace thanks my love, you really make my night, thanks alot Murmushi tayi wanda bata san tayi ba, tare da fad'in zan tafi daki inje in kwanta bacci nakeji Najeeb yace ai ban Gama aiki na ba, yanzu zamu fara Ido ta zaro tare da fad'in plz ka bari, Mum fah tana gidan nan Dariya yayi tare da fad'in sai yanzu kika tuna da Mum?? Bayan d'azu kina kokarin kiyi ihu..... Da sauri ta Fara k'okarin jan jikinta cikin jin kunya, amma ya matseta Sosai Babu yanda batayi ba akan ya barta ta tafi dak'i amma yak'i Saida ta Fara hawaye tana fad'in ka taimaka min plz in tafi d'aki tun Kafin Asirina ya taunu.... Dariya yayi Sosai, amma ganin ita dagaske take yasa ya yarda zai barta ta tafi, sannan bazai Mata komai ba, domin ya riga yayi realise shima.... Saida ya k'ara wasa da ita sannan ya d'agota sama, sukai toilet d'inshi inda sukai wankan tsarki, jikinta d'aure da towel, shi kuma najeeb jallabiya ce ya maida tunda ta d'aura towel d'in , ganin kanta na zubar da Ruwa yasa ya d'auko mata wata riga cikin kayanshi, ya d'aura mata akai yana goge Mata kan Bayan ya gama goge Mata, ya d'auko rigan baccinta ya saka mata, sannan ya sa mata hijab d'inta, lokaci d'aya ya janyota tare da manna mana peck kiss a goshi yace I love you my angel Murmushi tayi tare da lumshe ido, lokaci d'aya ya janyota jikinshi tare da matseta yace zaki tafi ki barni da kewarki Uhm uhm kawai tace ba tare da tace komai ba Har kofar d'akinsu ya rakata, saida ta shiga sannan ya juyo ya koma nashi d'akin, cike da kaunar matar tashi.... Koda ta shiga d'akinsu Zarah tayi bacci hakan yayi mata dad'i, domin ta tabbata inda idonta Biyu data bani da mita, da fad'in anje ansha love Yau ibtisam Zata tare a gidanta inda Mum ta gama tsara ibtisam bata san najeeb an shige tun a saudiya ba, mum tama ibtisam nasiha Sosai akan hakuri, shine maganin zaman duniya, sannan komai dake wannan duniyar in mutum yace bazaiyi hakuri ba, toh babu inda zashi, sai yasa ake cewa hakuri maganin zaman duniya Shi aure bauta ne, kuma duk abunda akace bauta sai an jure, kuma ansa hakuri... Bayan Mum tama ibtisam shima najeeb tayi mishi, inda ta tunasar dashi irin abubuwan da suka faru a baya, tare da fad'in shine Shugaba sannan hankalin mace dana miji ba d'aya bane, komai sai ansa hakuri, duk abunda akace baza'ayi hakuri ba, toh akwai matsala, hankalin mace dana miji ba d'aya bane, ita mace tana da raunin tunani, yayin dana miji yake da zurfin tunani, sai yasa maza suka zama sune Shugaba, saboda sun fimu hankali, zamu bata ma maza rai amma haka za suyi hakuri, amma wata macen Idan miji ya bata mata rai Toh in ba'ayi wasa ba hakkinsa na aure saita hanashi, ko kuma ranan sai ta dau gaba dashi, ko kuma tak'i mishi abinci Wai nan duk ya bata mata rai..... Ya kamata mata masu irin wannan dabi'a su daina domin ba abun arziki bane, Idan kina takama miji na sonki dole yayi hakuri da duk wani abu da kika mishi tunda Kinga yana sonki...... Karki manta zuciya na son Mai kyautata Mata, wlh duk irin son da miji yake miki indai bakya kyautata mishi zaki dinga fice mishi a rai, duk kuwa yanda kike cikin ran nashi, idan takaman ki bin boka, karki manta shima asiri dole saida biyayya yake aiki, ko a film kike kallo zaki ji boka yana fad'in ki dinga mishi biyayya, Toh boka yace kiyi biyayya, idan kika zauna kikayi tunani, mai yasa ba zakiyi biyayya ba?? Wlh rayuwar aure Abu ne mai sauk'i in kin D'aukeshi da sauki, duk iskancin namiji yana son mace Mai kyautata mishi Sosai..... Najeeb da daddare suka koma gidansu shida ibtisam, inda a ranan babu kowa daga shi sai ita, saida Ya siyan musu gasassan kaza Bayan sun k'arasa gidan wanda ibtisam taga an canza abubuwa da yawa, kenan najeeb ya k'ara wasu Abu, gidan sai kamshi yakeyi Janta yayi sukai d'akinshi inda taga d'akin ya k'ara kyau, kodan wancan karan bawai taga gidan sosai bane oho, tana Manne a jikinsa yace wannan shine dak'in mijinki... Hannu tasa ta rufe fuska alaman kunya Ganin haka yayi dariya tare da fad'in miye haka kuma?? Tare da cire mata hannun Tace am new bride kasan amare suna da kunya Dariya yayi Sosai tare da fad'in hakane, duk da tun Farko bamu bi yanda addini yace ba, amma a yanzu zamuyi yanda addini yace tare da fatan Alhah ya kare mana zuri'a, ya kuma bamu zaman lafiya Ibtisam ta amsa da Ameen cikin ranta Yace muje bedroom d'inki in rakaki Kai tsaye suka fita inda suka nufi d'akinta, da aka saka Mata kayanta na sawa Kallonshi tayi tare da fad'in Bari Nayi wanka, ido ya kashe mata tare da fad'in muje Muyi tare Tace no plz just go zanyi alone Janyota yayi jikinsa tare da fad'in ban yarda ba Tace Kaga nifa so nake nayi wanka kuma in...... Sai kuma tayi shuru Yace inaji In me?? Tace nothing just go, zanzo in sameka plz, dakyar ya yarda zai fita tare da cewa kiyi alwala muyi sallah Dariya tayi tare da fad'awa toilet inda tayi wanka tare dayin alwalan kaman yanda yace Mata Bayan ta fito ta shafe jikinta damai dasu turare oil da humra, tare da fesa body spray shima a jikinta, gaba d'aya duk wani wajan da ake bukatan mace tasa turare in zata kasance da miji ibtisam tasa, Bayan kunne, ta shafa humra a wajan, harta gashin kanta saida tasa humra, cikin kayan akwatin ta harda mouth spray, ta fesa inda cikin bakin ya dau kamshi..... Kira ga mata, idan ba zaki iya siyan mouth spray ba, zaki iya siyan cingam kisa a baki, karki sake kice zaki tunkari oga baki gyara wannan abubuwan ba, kinga k'asan nononki?? Ki dinga wankeshi sannan ki dinga shafa humra ko oil a wajan, amma bada yawa ba, sannan hammata shima, Mata masu barin gashi a wajan ya kamata ku daina domin waje ne da yake wari a jikin mutum, ga gashi kin tara shaving stick dai baida tsada 50 naira ne, ki dinga shaving d'inshi domin gujema wari, domin da yawa wani time oga zai iya fad'o miki koda baki shirya ba, kinga yana zuwa koda baki saka turare ba zaiji normal, amma kin tara gashin hammata oga ya fad'o miki babu saka turare ai sai kisa sha'awar tashi ta gudu..... Sannan bayan kunne waje ne da shima yake tashi a jikin mace, wanda ake so mace ta dinga saka turare ta wajan shima Uwa uba baki, mouth wanda na Fara magana akai, wlh wasu matan suke bada wasu, bance duka ba wai mace saita shirya zata wajan oga amma saita biya kitchen taje taci Abu, sannan inta Gama haka zata fad'a babu brush babu komai balle tasa cingam, haba haba, plz mata ku dinga kula Wlh, sai oga ya k'ara aure ya auro wacce take da kula kiga ya manne Mata saiki Fara fad'in aita mishi asiri kaza da kaza, which kuma babu wani asiri, domin kuwa shi kad'ai yasan abunda yake ji..... Toh ko ina ya juya kamshi, jikinta kamshi dak'i kamshi, toilet kamshi, abinci dad'i, uwa uba iya kwanciya da style Kala Kala, wanda mata da yawa basu iyaba, ko wace mace sai kaji inta tashi maganan style sai kuji Tana fad'in goho goho, lol to anji goho shi kadai ne kawai style?? Ya kamata koda yaushe ki zama Kema kina juya mijinki akan gado bawai shi yaita juyaki ba, yau Ayi wancan salon gobe a canza wani, amma kullum abu d'aya Aida gundura kaman fa abinci ne kullum ace za kice tuwo ai gobe za kiji kefa shinkafa kike bukata ba wannan tuwan ba, toh haka shima wannan Abun yake komai yana son canji, da yawa idan kuna da kishiya sai ku dinga fad'in ta mallake miji, Wlh ba asiri bane, kawai iya kwanciya ne da kissa shine yasa mijin ya manne Mata, domin shi d'aya yasan dad'in da yake sha, yanzu wake ta wani boka ai mata yanzu sun Waye, Sun gane scam ne, just ki cire kunya ki zama karuwa a d'akin mijinki, ki nuna ma mijinki kema fa kin iya, inma bakyayi ki gwada, I know you will thank me later.. Just try it you will see..... Lol Ibtisam bayan ta gama shafe shafenta wata rigan bacci tasa, wanda ita da kanta saida taji kunyar rigan amma saita dake, tasa hijab tare da d'aura zani ta nufi d'akinshi inda ta ganshi yana saka riga Nufanshi tayi tare da rungumeshi ta baya Wani irin murmushi ya saki tare da fad'in baby yanzu nake son zuwa inda kike ai Murmushi tayi tare da fad'in ya akayi ka gane nice nazo??.. Murmushi yayi tare da fad'in only me and you ne dake a gidan Waye zai zo ya tabani Dariya tayi Lokaci d'aya ya janyota ta dawo gabanshi tare da fadin muyi sallah koh Kai ta d'aga mishi alaman eh, sunyi sallah sannan sukaci kazan daya siyo, inda najeeb yayi mata addu'a akanta sannan ya fara cire mata hijab din jikinta gaba d'aya nononta dake tsaye wanda rigan baccin da tasa Transparent gaba d'aya najeeb inya kalla breast d'inta rikitar dashi yakeyi Sosai, lokaci d'aya ya matseta a jikinsa Sosai, tare da cire mata zanin da tasa, dan janyeta yayi ya cire mata rigan baccin dake jikinta, inda Lokaci d'aya ya saka bakinshi akan nipple d'inta inda ya fara tsotsa tare da lashewa yana dan ciza kad'an kad'an.... Ibtisam wani irin nishi takeyi tare da matse mishi jiki tana kashe ido tare da sakan nishi tare da lumshe ido Ya dad'e yana tsotsan nipple d'inta domin ya lura tana mugun son hakan,..... Note: yana dakyau ki kula da Ina oga yafi son ki taba mishi, kaima ya kamata ka lura da Ina madam tafi so a taba mata Misali yanzu idan kina sex da mijinki, ki lura da idan kika taba waje kaza, inda yafi sumbatu nan yafi so, namiji yana mugun son a dinga sha mishi nono, babban abun da namiji yafi bukata shine kisha mishi banana, wlh Idan kina sha mishi banana zai K'ara sonki Sosai, domin maza na mutuwar son Abun Sosai da Sosai Kifa cire kunya domin zaki dinga cutan kanki da kuma mijinki, koda yake kanki zance, domin nan gaba zaki gane in yayi aure Ibtisam wani irin nishi takeyi tare da kashe ido.... Lokaci d'aya ya cire bakinshi akan nipple d'inta yakai cikin bakinta ya fara tsotsa hooooooo hooooooo gaba d'aya yanda yake tsotsan bakinta ji take kaman ana saka mata zuma a baki domin yanda take jin dad'in abun Itama tana kamo nashi harshen Tana tsotsa, gaba d'aya ibtisam jikinta har tsuma yake burinta taji ya saka banana d'inshi cikin hq d'inta, lallai najeeb ya iya sarrafa mace, domin yasan takan yanda ake saka mace ta Fara tsuma Yana kissing d'inta ya samu yakai hannunsa kan hq d'inta ya fara fucking d'inta da yatsan hannunshi..... Wani irin motsi takeyi sa kafarta gashi babu daman ihu domin bakinshi yana cikin nata, lokaci d'aya tasa hannunta ta Fara shafa mishi nononshi tare da murza mishi nonon nashi Gaba d'aya su duka sun rikita juna Sosai, lokaci d'aya yakai yatsanshi dai dai wajan pin d'inta inda ya fara tabawa sosai, ta Fara shure shure da k'afa, lokaci d'aya ya cire bakinshi daga nata kaman jira dama take ta Fara sakin nishi tare da fad'in Ashhhhh ahhh, tare da wani irin gurnani Mai karfi Lokaci d'aya tayi wani irin baya da karfi alaman tayi realising, ganin haka yasa najeeb tashi ya mik'ar da ita tare da kwanciya ya sakata akan jikinshi tahau kan banana d'inshi, tana jin banana din ya shiga ta saki wani irin K'ara tare da nishi Tana samanshi yana kwance shi kuma yake fucking d'inta, jin banana d'inshi take can ciki, har yana tabo mata majiya dad'i, zanyi bayani akan majiya dad'i a novel d'in.... IN BAKI DA GASHIN WACCE.... lokaci d'aya ya sauketa daga kan jikinshi ya mik'ar da ita tsaye ya d'aga kafarta d'aya sama ya d'aura shi akan jikinshi kafanta daya yana kasa, inda ya saka banana d'inshi cikin hq d'inta wani irin ihu mai k'ara ta saki tare da fad'in Ahhh ashh sai kuma ta saki ihu, shi kam NAJEEB fucking d'inta yake Sosai, babu kaukautawa, baka jin k'aran komai saina Banana da hq dake ta Tsit Tsit tsut tsut..... Lokaci d'aya ya sauke mata kafarta dake manne a jikinshi, inda kafanta biyu suka sauka a k'asa ya dan janyota suka manne yasa Mata banana again yana fucking d'inta, gaba d'aya ibtisam ihu take Sosai, yau dai najeeb ya samu abunda yake so Sosai..... Bayan sun kammala sai kwanciya akan gado, inda ya mannota sukai bacci a haka, suna manne da juna Ibtisam da najeeb rayuwa suke Sosai, inda suke zuba soyayya, wanda in mutum ya sansu da, zaice ba su bane wannan masu fad'an ba.... Gaba d'aya najeeb yana bata kulawa Sosai, gashi sun kusa komawa skul, inda yace shi sam bai yadda ba, America zasu koma tare..... Koda lokacin komawan yayi yace bazata koma ba, saida mum ta mishi magana ya yarda shima badan yaso ba. Ibtisam na kitchen najeeb ya shigo tare da rukota ta baya ta saki ihu Dariya yayi tare da matseta a jikinsa yana fad'in baby kin cika tsoro Ajiyan zuciya ta sauke tare da fad'in Wlh you scare me Sosai.. Yace sorry tare dakai bakinshi cikin Nata ya fara tsotsan harshenta Tun Tana ture shi har tayi surrender tare da biye mishi itama ta Fara mayar mishi da martani tana kissing d'inshi..... Lokaci d'aya ta Fara k'okarin yin baya tare da k'okarin ta cire bakinta amma ina ta kasa, domin najeeb kissing d'inta yake yana had'awa da harshenta da lebanta yana tsotsa..... Saida ya gaji dan kansa sannan ya barta, inda ta Fara sauke nishi tare da nufa wajan girkinta.... Binta ya kar'ayi tare da rungumota ta baya, tana duba girkin yana rungume da ita..... A haka dai suka gama girkin, anayi ana romancing Ranan da ibtisam zata koma skul, gaba d'aya najeeb fuskanshi a d'aure take domin shi yace yafi son tayi kusa dashi, amma dole ya nemi gida a zaria Ibtisam taci dariya tare da fad'in haba kaida zaka koma America koka siya gidan ni d'aya zan zauna fah Najeeb yace hutun wata biyar na d'auka, toh zamu tare a hotel kenan Dariya tayi tare da fad'in a'a nifa skul zani, kai kuma kaje saudiya saika k'ara sanin abubuwa da dama, tunda kace zaka Najeeb yace kin gaji dani koh?? Kwanciya tayi akan kirjinshi tare da fad'in haba taya zan gaji da my chocolate.... Gskya team najeeb, najeeb ya bata ibti da yawa Hhhhhhhhhh Matseta yayi a jikinsa tare da fad'in muje kafin time ya k'ure a d'aga tafiyan Dariya tayi tare da tashi da sauri Da ido ya bita yanda yaga ta tashi da sauri.... Ganin yana kallonta yaki tashi yasa tace come on let go Juya baya yayi tare da K'ara kwanciya Ido ta lumshe tare da girgiza kai tace oh my god, tare da hawa kan gadon tace maiya faru kuma Yace ibtisam wai daukin Mai kikeyi ne haka?? Tace bana d'auki Yace daga cewa ki tashi kalla yanda kika tashi da sauri kina murna zaki tafi ki barni Ibtisam hannunta biyu tasa tare da shafo Mai fuska tace taya zanyi murna bayan zan tafi in Barka? Zanyi missing din'ka Sosai..... Najeeb jin haka yasa yace really?? Kai ta d'aga mai tare da fad'in yeah my love Bakinshi yasa cikin nata, ya fara kissing lokaci d'aya kuma ya cizan mata k'asan Lip d'inta, amma ba sosai ba.... Ihu ta saki tare da hawaye.... Ido ya bud'e ganin tana hawaye inda ya fara aikin rarrashi, ganin haka sai narkewa takeyi Tana kuka tare da K'ara manneshi..... Rarrashinta yake dakyar tayi shuru saida akai love Kafin sukayi wanka inda suka nufi Gidan Mum, inda Zarah ke jiranta, najeeb shima yace gobe zai bar kasan, Daya daga cikin ATM d'inshi yaba ma ibtisam tare da fad'in in tana bukatar kud'i basai ta kirashi ba.... Haka suka Kama hanya, bini bini najeeb ya kira yaji suna ina, haka dai har suka k'arasa, inda suka tarar kubra ta dawo, Ita da ibtisam suka rungume juna suna murna Kubra tace ibtisam wayarki bata shiga gaba d'aya?? Nan ibtisam tace ta canza layi ne, zama sukayi suka fara fira sosai ,inda kubra take fad'a ma ibtisam tayi aure Aida ta koma Gida ta auri wani cousin d'inta Ibtisam ba karamin dad'i taji ba, tare da tayata murna.... Kiran najeeb ne yasa ta tashi tare dayin waje. Najeeb yace dear I miss me alot sai naji gidan babu dad'i gaba d'aya Ibtisam tace ko na dawo ne Yace uhm in kikai wasa yanzu sai insa ki dawo, in kuma kina ganin bazan iyaba just try me and see Dariya tayi tare da fad'in nasan zaka iya, kaida kasa naso inyi abun kunya gidan Mum Dariya yayi tare da fad'in babu abun kunya mata tace ai Uhm uhm kawai tace Najeeb yace Toh plz banda kula kowa and plz make sure in zaki lecture kisa hijab, ban son ana kallon min jikina Dariya tayi tare da fad'in an Gama dear, shikenan abunda kake bukata??.. Yace yeah, banda magana da maza Dariya ta saki Sosai Najeeb yace gobe in the morning zai bar k'asar zuwa saudiya, inda yace Mata sai yayi wata biyu Kafin ya dawo, domin gaskiya ina son in k'ara sanin Abu da dama ibtisam tace hakane, amma wata biyu without seen me Murmushi yayi tare da fad'in ashe ana so na?? Uhm uhm kawai tace Yace I will call you later go and rest Nasan kin gaji Kashe wayan tayi Kai tsaye d'akinsu ta nufa inda ta tarar da Aisha itama ta dawo Aisha tace ibtisam matar najeeb Ashe shine mijinki shine kika bari inata wasa shi, baki Taba magana ba, kai amma fah kinyi dacen miji, ni ko zaki bari inzo a ta biyu ne....... Read and leave it, dnt share to anyone*IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI* *WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN* 3138831065 Firstbank Maryam Alhassan *SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY* *KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI* Ibtisam fuska d'aure ta zauna ba tare da tace komai, ba domin duk yanda taso ta waske ta kasa Kiran Aisha da akayi a waya yasa bata lura da halin da ibtisam din ta shiga da, hauwa ce ta kira Aisha inda take tambaya ko Aisha ta iso, Bayan sun gama wayar, Aisha ta kalli hauwa tare da fad'in wasa fa nake miki ibtisam ai tunda kin auri najeeb dole in hakura ya zanyi Ibtisam jin haka yasa ta Dan saki, domin ta d'anji dama dama Ibtisam Sun Fara lecture inda bini bini najeeb ya kirata, wanda shima ya tafi saudiya Zarah da dr jibril soyayya suke sosai, wanda tun Zarah bata saki harta saki dashi, domin gaba d'aya ta yarda da duka dabi'arsa, kuma ta yaba Inda Dr jibril ya bukaci ya tura gidansu Zarah tayi na'am da batun Bayan tayi shawara da ibtisam dan ita tana mugun son yin aure Sosai Ibtisam ta fito daga lecture duk ta gaji gaba d'aya kwana biyun nan tana yawan jin kasala tare dajin bacci Sosai, bata da wani aiki sai bacci kaman wata kasa, wani zubin haka najeeb zaiyi ta kira amma tana bacci, har saiya kira Zarah ta tashe ta in tana kusa..... Kai tsaye d'akinsu ta nufa inda ta bud'e kofa tana shiga sai gado inda ta kwanta abunta. Gaba d'aya ibtisam bata saka Gyale yanzu sai hijab kaman yanda najeeb ya bukata, domin a duniya yanzu bata son saba mishi.... Wayanta ne keta k'ara Wanda ta manta bata saka ta a silent ba, dan tsaki tayi sannan ta d'auka ganin Sunan najeeb ne wanda tasa my only, yasa ta saki murmushi tare da dannawa tasa a kunne Najeeb yace yau bakiyi bacci ba kenan?? Ibtisam tace ina kwance ma Yace ta kunna data d'inta yana son suyi video call ya ganta Tace toh tare da tashi tasa ma kofar d'akin key inda ta kunna data Tana kunnawa saiga kiransa nan ta whatsapp video call ya shigo dannawa tayi tare da d'auka Daga shi sai jallabiya yana kwance akan wani makeken gado Najeeb yana ganin fuskanta ya saki murmushi tare da fad'in I miss you so much Itama murmushin ta saki tare da fad'in nima haka, I really miss you Murmushi kawai yayi, sannan yace in kinyi missing d'ina just come to saudiya and see me Dariya ta saki tare da K'ara kwanciya itama Najeeb yace zaki zo Tace a'a muna karatu Yace karatun ya fini?? Tace haba, kafi min komai, ka daina hada kanka da kowa plz my baby Yanda tayi maganan cikin shagwaba yasa shi yin murmushi tare da fad'in daga nan zan wuce America but b4 that Zanzo in ganki, dan tsaki yayi tare da fad'in no need ma inzo tunda baki missing d'ina ba Yana magana tana lumshe ido alaman bacci takeji sosai... Najeeb yace ibtisam wannan baccin naki yayi yawa Mai yake damunki?? Kodai bakya bacci da daddare ne?? Ina ai tuni ta fad'i ta Fara bacci, hhhhh Najeeb kai ya girgiza alaman mamaki tare da fad'in mai yake damunta, jin tayi shuru Kuma ya daina ganinta sai saman gado yake gani yasa ya kashe wayar Dr jibril ya tura iyayenshi wajan Dad inda aka amince an basu Zarah, kuma akai Sa'a Dad yasan mahaifin Dr jibril an amince inda aka yanke biki aka saka wata uku kaman yanda iyayen Dr jibril suka bukata hakan ko akayi aka tsaida magana Soyayya da shakuwa Mai karfi ya k'ara shiga tsakanin Dr jibril da Zarah Dr jibril ba'a dad'e da turawa gidan su Zarah ba, ya ajiye lecturing inda ya koma kula da business din mahaifinsa, domin mahaifinshi yace yana bukatar hutu Ibtisam da Zarah Anata shirya yanda za'a tsara biki Aisha da hauwa kam su yanzu Abu yaci uban na da, domin sai suyi kwana uku biyar basa nan, ita kam kubra ta nutsu tayi aure bata ma musu magana sosai, duk da a d'akinsu take kwana, domin basu da magana kullum saina ta dawo suci gaba da abunda sukeyi, wannan dalilin yasa ta daina kulasu, sai dai Gaisuwan musulunci Ibtisam ta fitar da anko din zarah inda kubra itama ta siya, su Aisha suma Sun siya domin lokacin bikin suna hutu Najeeb kullum suna waya da ibtisam, wacce bini bini ana faman Bacci, sai dai yanzu abun ya rage ba kaman da ba, sai dai abunda ke damunta yanzu yawan Kwadayi Yau ibtisam ta fito daga lecture inda salis yake bayanta yake yana fad'in Tana dai karatun exam ko?? Domin ya kusa Murmushi tayi tare da fad'in Sosai kuwa Ganin mutum tayi a gabanta a tsaye Ido ta zaro tare da bud'e baki alaman mamaki Shi kam idonshi na kanta, ganin haka yasa ya janyota ta fad'o jikinsa tare da fad'in come and hug your husband Najeeb duk da akwai mutane abunda yayi ko a jikinsa Ibtisam kam kunya taji Salis dake bayanta ya saki murmushi tare da fad'in oh shine mijinki?? Mi'ka ma najeeb hannu yayi wanda shima ya mi'ka Mai fuska babu yabo babu fallasa suka gaisa inda salis ke cema najeeb ashe shine mijinta, gaskiya kun dace sosai Najeeb thanks yace Mai tare dajan hannun ibtisam sukai mota inda yace driver yaja suje Tunda suka shiga mota tana manne dashi har hotel inda ya Kama dak'i Kai tsaye d'akin suka nufa, suna shiga ya kalleta tare da tamke fuska ya dan saketa daga ri'kon da yayi mata Itama kallonshi tayi, lokaci d'aya tace najeeb mai yasa zaka ri'keni haka a gaban mutane?? Wani irin iska ya furzar sannan yace just to show them that am your husband, sai yasa Nayi haka, kuma yanzu sun sani Wannan guy din shine na ganki dashi tun farkon zuwa na skul d'inku sanda na d'aukeki, and yau ma gaku tare, ibtisam I hate him, bana son kina kallon kowa.... Hannunta tasa akan kugunshi tare da rungumoshi ta janyoshi tana fad'in oh my god, ina dakai kasan babu wanda zan kalla, hannunta d'aya tasa a kirjinshi tana shafawa tare da fad'in kai nake kallon bana ganin kowa....... Idonta na kanshi sannan tace Mai yasa kazo baka fad'amin ba Idonshi na kanta shima yace Idan Zanzo ganin my baby saina nema izini??.. Murmushi tayi tare da fad'in no koda yaushe kaso hakan zaka iya zuwa Matseta shima yayi a jikinsa Sosai, yana fad'in baby kinyi haske Sosai, kodai akwai ajiya nane a jikin ki Dariya tayi Sosai tare da fad'in am a Dr banda komai Dariya shima yayi tare da fad'in oh I see, u r a Dr amma baki gane maike damunki? Murmushi tayi tare da fad'in am ok komai nawa lafiya Dariya yayi tare da kaita gadon d'akin suka zauna Kallonshi tayi tace gaskiya lokaci na gudu Najeeb yace sosai Nima gashi na kusa komawa aiki baifi sati Biyu ba in koma Ibtisam tace muma mun kusa Fara exam, ga bikin zarah yana zuwa Najeeb yace Allah ya taimaka sai kiyi karatu dakyau Kallonshi tayi tana fad'in Toh ka mayar dani plz in samu inyi karatu Wani irin kallo ya watsa mata tare da fad'in Ina?? Muna nan harna sati d'aya, gwara ma ki cire wannan maganan, domin hakki na nazo amsa Dariya tayi tare da fad'in 1 week?? Yaushe Nayi karatu, kaima fah kasan ba Bari na zakayi inyi karatu ba Najeeb yace zan dinga baki 30mnt na karatu, sauran lokacin kuma nawa ne Ibtisam dariya tayi najeeb ya rungumota tare da fad'in wai baki missing din mijinki ba??? Tace Nayi alot Ido ya lumshe yana murmushi lokaci d'aya yace ok show me that you miss me..... Ibtisam da najeeb saida sukai 1week a hotel Kafin Ya barta ta koma skul, inda suka Fara exam shi kuma daga kaduna ya wuce America akan saida bikin Zarah zai dawo Ibtisam gaba d'aya bata da time saina karatu, ga yawan Kwadayi da takeyi Sosai, gashi ita bata cika wani cin abinci ba, sai dai tace wancan inta samu ta tsakuri kad'an taci, ta k'ara haske Sosai Ranan da sukai hutu kai tsaye Kano suka wuce ita da Zarah inda za suyi sati d'aya a nan, saisu wuce Abuja Ummi kallo d'aya tama ibtisam ta gano dawan garin, sannan taji dad'in ganin yanda ibtisam ta koma ta k'ara girma kyau, kana ganinta kasan tana cikin kwanciyan hankali Ibtisam koda ta shiga d'akinta na gidan kuka tasa sosai, tare da fad'in yau gashi rana ta farko nazo bakya nan Granny, kuka take Sosai tare dayi mata addu'a lokaci kad'an kanta ya fara Mata ciwo, karan wayarta yasa ta d'auka ganin najeeb ne, da sauri ta daina kukan amma tana magana yace kukan Mai kikeyi?? Maiya faru?? Maiya sameki?? Duka lokaci d'aya ya jefo mata wannan tambayar Ibtisam tace ina tuna granny ne kawai Najeeb yace addu'a zaki dinga mata koda yaushe Tace kullum Nayi sallah farillah guda biyar saina mata addu'a, koda nafila Nayi shima saina mata addu'a Najeeb yace yauwa haka akeso Nan suka taba fira kad'an sannan sukai sallama Ibtisam tunda tazo Kano take zazzabi. Yau dai Ummi tace suje asibiti ita da Zarah taga Dr Haka ibtisam suka tafi Bayan ta kira najeeb ta fad'a mai zata hspt kaman Malaria na damunta . Cikin damuwa yace Allah ya k'ara sauk'i, komai ake ciki ta kirashi ta fad'a mai, koda suka je hspt bini bini ya kira, harta shiga wajan Dr inda aka dubata tare dayi mata test da scanning inda aka gano Tana d'auke da cikin wata biyu da sati uku.... Ibtisam wani irin murna taji, domin tasan abunda najeeb keso kenan Koda ya kira suna asibitin zarah ce ta fusge wayar tare da fad'in bros zaka bani goran albishir Yace what happen Tace ibtisam Nada cikin 7week Najeeb wani irin murna yaji tare da fad'in zan baki babban kyauta in Zanzo.. Nan ta mi'ka ma ibtisam wayar inda najeeb yace my love am so happy, lallai najeeb yaji dad'in wannan labarin sosai Sun fito zasu tafi saiga kabir ya ru'ko matarshi Wanda cikinta ya fito Sosai haiyuwa yau ko gobe Ido Biyu sukai da ibtisam, kasa d'auke idonshi yayi daga Nata, inda ita kuma ta kawar da Nata idon tare da mamakin irin abunda yayi kenan shi harda yima matarshi ciki, hhhhhh kunji ibtisam sai kace keba cikin gareki ba Kabir tsayawa yayi inda zarah ta gaidashi ya kalli ibtisam tare da fad'in ya hakurin Granny Allah yaji kanta, naje nayi ma abba gaisuwa Ibtisam tace Ameen, KABIR ya kalli hafsat yace ga ibtisam, ibtisam ga matata Ibtisam murmushi tayi tare da fad'in eyya sannu Ina wuni Hafsat fuska babu yabo babu fallasa ta amsa da lafiya yau dai naga ibtisam..... Ibtisam zatai magana najeeb ya kira wanda tasa mishi ringing d'inshi daban tare da hotanshi, nan wayar ta Fara K'ara I miss you like crazy, tell me when you coming back home.... D'auka tayi tana fad'in sai anjima my hubby ya kira tayi gaba abunta Kabir ya d'anji wani abu, amma lokaci d'aya ya basar tare da fad'in haka Allah ya nufa Ita kam hafsat kallo d'aya tama ibtisam tasan tana da ciki, wannan ne yasa ta cire ba'kin kishin data d'aura ma ibtisam din Zarah itama Bayan ibtisam tabi suka tafi, Bayan ibtisam ta gama waya Zarah tace yau naga matar kabir, gaskiya kin fita kyau nesa ba kusa ba Ibtisam tace uhm tunda nice taki ba AI dole kice haka Zarah tace Wlh dagaske nake, Kin ganta kuwa?? Kawai fari zata nuna miki Ibtisam tace ni mubar maganan bata su nake ba, domin ba wannan bane a gaba na, indai yana son matarshi ai shikenan Dariya zarah ta saki Tana fad'in Toh fah Haka har suka k'arasa gida Inda zarah ta fad'ama ummi abunda ke damun ibtisam duk da dama ita ta sani Washe garin ranan saiga driver Wanda NAJEEB ya turo yazo ya d'aukesu ya kaisu abuja, saida Ya buga ma driver din warning akan ya tawo da matarshi a hankali Suna hanya bini bini ya kira yaji suna ina da haka har suka k'arasa Abuja, inda tun kafin su Iso labari ya iske mum akan yana ibtisam nada ciki Mum tayi farin ciki Sosai An fara gyara amarya Sosai gyaran jiki da sauransu Ibtisam kam tunda tasan tana da ciki gaba d'aya kaman wani abu saita Fara amai Sosai wanda da batayi, komai taci sai amai, indai taci Abu sai anyi Sa'a sai dai wannan ciwon babu ciwon kai..... Najeeb saida biki ya rage kwana biyar yazo, yana zuwa ya dauk'e matarshi yayi gaba da ita..... Zarah bata so hakan ba domin tace ibtisam ce Mai mata komai Gaba d'aya ibtisam wannan cikin yazo mata da wani salo, wanda ya canza mata ba kaman wancan ba.... Fitowa tayi daga toilet tayi wanka jikinta babu komai sai towel iya Giwa d'aure a jikinta Najeeb ne ya shigo cikin d'akin daga shi sai boxer da singlet a jikinsa, rungumeta yayi da sauri ta Fara tureshi tare da toshe hanci..... Dan sakinta yayi yana kallonta cikin mamaki, tare da bud'e ido alaman maiya faru Ibtisam da gudu tayi toilet tana amai Bayan ta gama ta fito najeeb na nan tsaye yana mamaki yanda yaga ta toshe hanci. Kallonshi tayi tare da fad'in baby wani turare kasa haka Mara dad'i Baki najeeb ya saki lokaci d'aya yayi murmushi tare da girgiza kai, yace ibtisam yau perfume d'ina ne baida dad'i?? Ibtisam tace a'a just Wanda kasa yau ne bana so Yace ibtisam perfume d'ina ne da nake sawa ban canza wani ba Ibtisam tace plz Nidai bana so plz Najeeb yace OK let me go and change Kai tsaye yayi d'akinsa ya fad'a toilet tare dayin wani wanka, ko turare bai sa ba, sannan ya kuma nufa d'akinta, inda ya ganta tasa wata riga y'ar kanti dai dai wajan giwarta Gadon ya nufa tare da zama kusa da ita, ya janyota jikinshi, shima dai hanci ta toshe tana k'okarin tashi Najeeb ganin haka yasa ya barta Tashi tayi tare dayin nesa dashi, tace plz najeeb Wlh bana son wannan kamshin Najeeb shuru yayi yama rasa abun cewa hhhhhh Ganin haka yasa tai k'okarin fita daga d'akin Najeeb yace come back bari in fita, wannan cikin baya sona kusa da Mum d'inshi... Ibtisam tace najeeb..... Yace don't worry na barku tunda ba'asan Dad kusa Murmushi tayi tare da nufansa domin ya bata tausayi dan tasan yayi kewarta Sosai Toshe hanci ta kuma yi Bayan tayi hugging d'inshi, wannan cikin dai na gudun miji ne Dan janyota yayi tayi saurin cire Hannunta a hanci A hankali yace baby I miss you but baby yana pushing d'ina Ibtisam ido ta lumshe tare da fad'in idan yana pushing din'ka mum will not allow Hancinta yaja da take ta matsewa Lokaci d'aya yace mai za'a bani?? Tace abunda kake so Yace you I need you Tace am yours. Murmushi yayi tare da saka bakinshi cikin Nata, gaba d'aya ibtisam ji takeyi kamshin turaren shi yana damunta Haka har sukai gado, najeeb ya lura da ita dan haka baiyi wani wasa ba, domin yana saka bakinshi akan nipple d'inta ta saki k'ara tare da tureshi domin zafi yake mata, dan tunda tasan tana da wannan cikin ko brezia tasa saiya dinga mata zafi Sosai Najeeb ganin haka ya cire bakinshi inda yasa banana d'inshi cikin hq d'inta, wani irin nishi take na wahala gaba d'aya bata jin dad'in abun Najeeb lura da hakan yasa yayi realising da wuri tare da barinta Tana ta sauke nishi dakyar Najeeb rungumo ta yayi tare da fad'in wannan baby din baya son Dad koh?? Baya son Dad kusa dashi Ibtisam tace no kawai bana son kamshin turaren ne, sannan sex dinnan zafi, ga nipple d'ina shima zafi, najeeb muje hspt ko za'a bani magani Najeeb yace OK muyi wanka muje, domin gaskiya za'a cuceni Yanda yayi maganan saiya bata dariya Sosai Wanka sukayi tare amma still tana jinshi yana mata kamshin turaren koda zasu fita Bai saka komai ba, body spray yasa sannan sukai hspt, inda suka ga Dr ibtisam tayi mishi bayani yanda takeji Bayan ta gama mishi bayani Najeeb yace Dr plz ka bamu Magani muji yanda za'ayi Dr yayi murmushi tare da fad'in hakuri za kuyi babu wani magani da zai daina wannan Abun haka yanayin cikin yazo, kasan ko wani ciki yana zuwa da yana yinshi, ita wannan haka yazo dashi, Akwai wata da ita inta samu ciki take son yin sex, wata kuma bata so Hakuri za'ayi a dingayi haka Najeeb yace yanzu har zuwa yaushe zai daina?? Dr yace ya danganta wata harsai ta haiyu fah, wata kuma Allah zai iya d'auke Mata kuma Najeeb dai haka suka dawo jiki a sanyaye inda ibtisam tace ya maidata gidan bikin kawai domin bata ga amfanin zaman ba Nan najeeb yace dagangan takeyi dama, danta koma can Ibtisam taci dariya ranan Sosai gashi najeeb ya tamke fuska alaman shida gaske fah yake Ibtisam tace haba my baby kasan bana haka kaida kanka ka gane ciki ne yasa haka even warin gidan nan bana so kawai hakuri nake Najeeb yace tashi muje in kaiki, ni mai hakuri ne ai Hhhhh Tab su hakuri manya Ibtisam had'a kayanta tayi suka fita Zarah taji dad'in ganin ibtisam ta dawo Ciki Dai ya kwafsa ma najeebu Hidiman biki ake Sosai su Aisha da hauwa da kubra sunzo An had'a kamu wanda ya had'u Sosai Ana gobe daurin aure akai dinner inda aka tsara amarya tayi mugun kyau Ibtisam kam komai bata shafa ba domin bata jin zata iya wannan cikin dai yana wahalar da ita Sosai bata son komai Najeeb yana manne da ita duk da bata son kamshin turarenshi duk da ya canza turaren amma still bata so Aisha tazo Sun gaisa da najeeb wanda yake ta wani shan kamshi, domin kallo d'aya yayi musu yaga basu mishi ba Yaran Kubra kam komai nata cikin mutunci domin gaba d'aya ta canza kaman ba ita ba Hauwa ta kalli Aisha tace gaskiya ashe najeeb din ya had'u Aisha tace bana fad'a miki ba, ai ibtisam tayi Sa'a kalla yanda yake ji da ita, muma Allah ya bamu masu son mu Hauwa tayi dariya tare da fad'in Ameen Sannan tace amma wannan ba k'aramin miskili bane, Kinga wani irin kallo da yake mana Aisha tace uhm na gani Anyi taro an watse Washe gari aka d'aura aure inda aka Kai amarya gidanta dake abuja inda yasai gida a nan Wanda aka tsara mata komai, dr jibril dai an aura Zarah, yau burin Zarah Ya cika, ranan tasha kuka sanda za'a kaita domin tunawa da tayi da Granny itama ibtisam tasha kuka Sosai, lallai inda granny na nan da babu wanda zai kaita murna yau Allah dai yaji k'anta Washe garin bikin su Hauwa suka Kama hanya bayan Mum ta musu sha tara na arziki an basu kayan biki Kala Kala harda kudi Mum ta basu sannan suka wuce Itama ibtisam ranan NAJEEB yace shifa hakurin shi ya k'are ko zata toshe hanci suje a bashi hakkinshi Ibtisam dai bata so ba haka ta bishi suka tafi, yanzu in Suna sex babu wasa Dan bata son wannan Abun yanzu, hhhhhh Kai Mata nashan wuya..... Najeeb dai wannan karan bai samu abunda yake so ba, hakuri dai yai tayi haka daga karshe yama daina komai da ita, domin yaga dagaske bata so har hutunsu ya k'are suka koma skul shima ya koma America Ibtisam kullum suna waya da najeeb Sosai karatu suke wanda sun kusa kammalawa Wani hutu da sukayi tayi ma najeeb zuwan bazata inda taje baya nan yana office Koda ya dawo Kai tsaye bedroom d'inshi yaje yana shiga ya bud'e ido ganin ibtisam da cikinta wanda ya fito sosai, domin yanzu yana wata 7 da sati wani abu, Yadai kusa shiga wata 8 Lokaci d'aya kuma ya nufeta tare dayin hugging d'inta, yana fad'in Kece dagaske?? Dariya tayi tare da fad'in nice Dan sakinta yayi lokaci d'aya tare da kallon cikinta yana fad'in baby har yanzu baka son Dad?? Kanshi yasa a wajan cikinta tare dasa kunnenshi, lokaci d'aya yace see my baby yace I yarda yanzu.... Ibtisam dariya ta saki Sosai tare da shafa mishi kanshi, itama tana mamaki da yanzu bata jin kamshin da yakeyi yanzu Gaba d'aya koda yake dama ciki yana saka haka, musamman in yana k'arami, babu abunda bai sawa, amma idan ya dad'e yakan canzawa Tashi najeeb yayi tare da fad'in am so happy da wannan suprise din Ibtisam dariya tayi tare da fad'in Mum and baby sunyi missing dad Najeeb matseta yayi a jikinsa tare da fad'in Dad yafi missing d'inku, muje Kimin wanka Ibtisam dariya tayi tare da fad'in no je kayi, zanje in duba maka abunda zaka ci before ka fito Najeeb yace no karki damu zansa a kawo, ban son kina aiki Ibtisam tace ai dole in dinga aiki, saboda in dunga motsa jiki Najeeb yace Toh muje kiyi aikin mijinki Janta yayi sukai toilet inda a cikin toilet daga mishi wanka zance ya canza, domin najeeb yayi kewa dama nan ya fara shafata har yanzu nonon yana zafi Sosai in an taba Ganin haka ya barta tare da fara aiki, inda yake fucking d'inta a tsaye, ganin cikin na takura mishi ya kamota sukai waje inda suka nufi gado, wannan karan dai babu style tunda ciki ya kwafsa ma najeeb, butterfly akayi, ya d'aga kafarta d'aya ya fara fucking d'inta ta haka akai sex din har aka Gama tana nishi dakyar domin cikin yayi tsini...... And Mata da yawa basa son sex in ciki ya fara girma, kuma a lokacin za kuga maza nada nacin son yin sex din Ibtisam soyayya suke ita da najeeb Sosai, tana k'okarin daurewa wajan taga da biya mishi bukata Satinta d'aya a kasar kullum sai Sun fita yawo Sosai Yau sun dawo daga wani super market a gajiye, inda ibtisam kai tsaye tayi cikin dak'i domin tayi wanka ta samu ta huta Tana cikin toilet NAJEEB ya bud'e ya shigo tare da rungumota shima ruwan ya fara jikashi sosai Ibtisam dariya ta farayi Sosai Lokaci d'aya ya d'agota yana kallon fuskanta alaman Mai takema dariya haka? Ido ta lumshe tana dan sakin murmushi lokaci d'aya ya girgiza Kai tare da shafa mata cikinta, lokaci d'aya kuma ya saka bakinshi cikin Nata inda ya fara kissing d'inta Sosai yana tsotsan mata baki Ganin tana son d'auke wuta yasa ya barta tare da fita ya tube kayan jikinsa daya ji'ke Ita kam murmushi tayi dan tasan ya barta ne dan yasan bata bukatar komai yanzu sai bacci Satin ibtisam Biyu ta koma, kuma a lokacin ta shiga cikin watan haiyuwarta Gidan Mum ta sauka koda ta dawo dama a nan take, domin in sunyi hutu gidan mum take sauka Indai najeeb baya nan Wata ranan juma'a da safe ibtisam ta tashi da na'kuda Sosai, inda akai hspt da ita, wani abun mamaki cikin bai cika wata tara ba akace haiyuwa ne, dama yana haka, wasu wata 8 suna haiyuwa amma ita ibtisam ya wuce 8mnt tama kusa shiga 9mnt din Mum bata kira najeeb ba, domin tasan inta fada mishi yanzu zai dame su, haka ta kwabi Zarah akan karta fad'a mishi sai ibtisam din ta haiyu, itama Zarah tana da k'aramin cikinta Cikin ikon Allah da na'kuda da haiyuwar bata wuce awa biyu ba inda ta sintibo y'arta mace santaleliyar kyakyawa Koda su Mum suka shiga suka ga yarinyar kamanta d'aya da najeeb harta farinshi yarinyar kyakyaway Nan take zarah ta doka Mai kira tana fad'in congratulations an samu baby girl Najeeb na zaune ya tashi da sauri tare da fad'in yaushe ta haiyu babu wanda ya kirani?? Zarah tace yanzu ta haiyu nan take yace a bama ibtisam wayar suyi magana Inda aka mi'ka mata, ita kuma zarah sai faman d'aukan hotan baby takeyi, domin ta tura ma najeeb yaga Mai Kama dashi Najeeb yace baby sannu, ya jikin naki... Yana maganan ne cikin tausayawa Ibtisam tace lfya kalau Alhmdlh Shigowan Dr ne yasa tace Tana zuwa... Nan Dr ya fara tambayanta babu wani damuwa koh?? Ibtisam tace eh, da yake asibitin Indai ka haiyu saika kwanta dole Zarah ta tura ma najeeb hotuna Inda ta kirashi bai d'auka ba, dan haka ta barshi. Labarin haiyuwar ibtisam ya baza ko ina Itama ibtisam da taji shuru bai kira ba, ta kirashi taji a kashe Mum da taga alaman ibtisam kaman babu wata matsala tace Dr ya Bari su koma Gida, da Farko yake a'a da an barta daga baya kuma saiya yarda domin yaga babu wani matsala inda suka koma gidan Mum Su Zarah na zaune wajan magrib Dr jibril yazo inda yaga baby yama ibtisam murna sannan suka wuce Ibtisam na zaune tana kallon yarinyar sai hawaye ba kowa ta tuna ba sai granny wacce taci burin ganin y'ay'ansu, Allah sarki Allah baya barin wani dan wani, ido ta lumshe tana hawaye Sosai yarinyar Nata kuka amma bata sani ba, ta tsunduma cikin tunani, da yanzu Granny ce zata mata wankan jego dan bazata yarda wani ya mata ba.... Ji tayi an tabo ta tayi firgit tare da bud'e ido wanda ya sauka akan fuskan najeeb Da sauri ta k'ara bud'e idonta Lokaci d'aya kuma ta kalli yarinyar dake hannunshi wacce ya ri'ke yana jijjigata Mi'ka mata yarinyar yayi tare da fad'in ki bata nono, kina ji tana kuka amma kin barta Ibtisam amsan yarinyar tayi tare da k'okarin saka mata nonon a baki cikin jin kunya Najeeb ganin haka yayi murmushi tare da fad'in kunya na akeji yau?? Ibtisam ta kalleshi tare da fad'in shine ka kashe waya a..... Yace Toh ba gani nazo ba, sai a fad'amin abunda ake son fad'a inji Baki ta turo Matsawa yayi kusa da ita tare da k'ura ma yarinyar ido cikin so da k'auna, sannan ya kalli ibtisam yace thanks Itama kallonshi tayi tare da fad'in thanks for what?? Tashi yayi ya rungumota ta baya tare da fad'in thanks for everything Tare da fad'in an samu Granny k'arama, sannan namesake d'inki Kinga ni kuma Na samu my love my baby kuma Ibtisam hawaye ya fara zuba Najeeb yace Oh oh sai yasa da naga kina kuka bance damme ba, saboda ban son kukan, and now gashi kin fara Ibtisam tace kawai Ina tuna granny ne, lallai ina matukar godiya da kasa ma wannan yarinyar sunan Granny Najeeb yace addu'a za muyi tayi Mata, lallai Granny ta hango alkairi a wannan auren namu, kallon ibtisam yayi tare da fad'in na tabbata saboda rasuwan granny kika yarda dani Murmushi ta saki lokaci d'aya, inda najeeb ya fara tuna mata irin rigiman da sukayi baya, ibtisam dariya tai tayi,.... Inda tace bazan taba manta ranan daka karya ni ba,.... Yace ni?? Tare da zaro ido.. Tace eh ta bashi labari Najeeb kamota yayi tare da fad'in am so sorry ban taba sani ba, kai rayuwa kenan.... Najeeb gaba d'aya ko ina ibtisam take yana manne da ita baya Bari tayi nesa dashi, inda yayi musu siyayya na ban mamaki, ita da baby d'inta Ummi da Farko ta'ki zuwa, saida najeeb yaje shida kanshi ya tawo da ita, domin yaga yanda Matar tashi ta damu Ganin ummi yasa ibtisam taji dad'i Ranan suna an kashe naira inda akama yarinya da suna Amina, duka iyayensu sunji dad'in wannan Sunan, suna kiran baby da Afnan..... Harda su Aisha sunzo da kubra da hauwa Ummi kwana sati d'aya tayi ta tafi itama *BAYAN SHEKARA UKU* wata matashiya na gani cikin wata jallabiya inda na ganta a kofar airport ita da yara guda biyu tana ri'ke da hannunsu, kai tsaye taxi suka shiga inda suka tsaya a wani kofar katon gida suka fito da akwatunan su masu aikin Gidan suka kwashe Mata kayan sukai mata ciki dashi, yaran nan biyu mace dana miji suna manne da ita.... Kai tsaye cikin gidan ta shiga wanda ta tsaya turus ganin abun mamaki fuskan da bazata taba mantawa dashi ba a rayuwarta Najwa itace a cikin falon tana shan giya sai yanzu na gane ashe ibtisam ce, domin ta k'ara girma da cika tare da gogewa Ibtisam kallon Najwa takeyi wacce take ta faman fadin najeeb nayi maka black magic amma baiyi ba, ance in nazo inda kake zaka so ni, nazo shine..... Saita fad'i k'asa luuuuuuu ibtisam kallon najeeb tayi dake tsaye yana kallonta Wani irin hawaye Mai zafi ya fara fitan mata, lokaci d'aya tayi waje da gudu bata bi kota kan yaranta ba Najeeb ganin haka yasa ya rufa mata baya amma ko Kafin Ya k'arasa ta shiga taxi tana kuka anyi gaba da ita Dole ya dawo gidan saboda yaran da kuma Najwa dake kwance gidan yasa a fitar da ita Yaran kuka ya tarar sunayi saboda iyayensu Sun fita Sun barsu D'aukansu yayi tare da rungumesu Najeeb wani irin Abu yakeji cikin ranshi Mai yasa ibtisam zata tafi ba tare data mishi uzuri ba D'aukan yaran yayi wanda suka bar gidan domin ya nufi airport dan yasan zata iya nufa can, koda yaje haka yaita dubawa bata nan, gashi ya kira layinta baya zuwa dan yasan tunda yanzu ta dawo k'asar daga Nigeria bata saka layinta na America ba Najeeb gaba d'aya kanshi ji yayi yana juya mai, lallai yana mutuwar son ibtisam gaba d'aya ya yarda itace rayuwarshi domin bazai iya rayuwa babu ita ba, yanzu abunda yafi damunshi wani hali zata saka kanta, amma inda ta tsaya ta saurareshi data tabbatar baida laifi domin tunda yasan hukuncin mai shan giya da mazinaci ya daina ya tuba duk ya Bari dama rashin sani ne da kuma duhu, wanda har yanzu yana neman ilimi Sosai Ibtisam kam gaba d'aya tama rasa wajan zuwa, na farko yaranta wanda ta bari a can, na biyu najeeb data Bari da Najwa, duk da taso ta cireshi cikin ranta domin tana tunanin mai yasa yabar Najwa din ta shigo... Lokaci d'aya kuma ta Fara tunanin keda kika tafi in sukayi wani abu fah?? Da sauri ta girgiza kai tare da fad'in no najeeb bazaici amana ta ba, tunawa da tayi kwalban giya ne hannun Najwa tace ma Mai taxi din ya Mai data inda ya d'auko ta Kai tsaye gidan suka nufa tare da tsoran kar NAJEEB yasha giya Suna isa ta shiga gidan da sauri a falo ta ganshi yaran har sunyi Bacci.. Da sauri ya tashi ya nufeta tare da rungumeta yana fad'in ibtisam kin San I can't live without you, shine kike k'okarin tafiya ki barni, Bayan kin San you are my life... Yace ibtisam da nayi zina saboda banda ilimin addini, nasha giya saboda banda ilimin addini, wlh tunda Nasan babu kyau na daina tare da tuba, ban taba cin amanarki ba...... Nan ya fara bata Labarin yanda akayi har Najwa tazo Yace zuwa tayi tare dayin nocking na bud'e tayi hugging dina, ni mamaki ma nai tayi yanda ta gane gidan nan, domin wancan ta sani Da sauri na tureta ganin haka yasa tace itace fah, ko Banyi farin ciki da zuwanta bane Nace tabar gidan nan kafin in fitar da ita, tana k'okarin tabani na dakatar da ita, shine ta Fara kuka tana bani hakuri shima dai nace ta fita Bud'e jakarta tayi ta d'auko kwalban giya ta Fara sha, shine take fad'in taje anyi asiri ance zan nemeta shuru, shine taje wajan wani yace in tazo za...... Ibtisam toshe ma najeeb baki tayi tare da fad'in ka daina fad'amin na yarda dakai, I trust you Najeeb K'ara matseta yayi a jikinshi tare da fad'in I love you so much my Dr Dariya tayi inda sukai ciki Ibtisam ta kammala karatun ta inda ta zama cikakkiyar Dr, yaranta Biyu Amina afnan, sai Najeeb wanda suke kira da Anan inda iyayensu suke fad'in Granny da mijinta Sun dawo Najeeb ya hana ibtisam aiki, domin ta dawo wajanshi da zama a America, amma ya gina mata hspt a Nigeria Ita kam zarah yaranta uku, Umar faruk, Amina suma Sun saka sunan Granny, sai mai Sunan Mum Zarah ta zama cikakkiyar barrister Inda take aiki a federal high court dake abuja Aisha ta samu wani tsoho Mai mata biyu ta aura, inda take zaman hakuri domin da Farko k'arya yayi mata ya nuna mata shi wani babba ne, ashe ba wani mai arziki bane, sai mak'o tunda ta shigo amma a waje yana mata, kuma tana tunanin raba auren mahaifinta yace inta fito bai yafe mata ba, amma still bata jiba, ganin haka mutumin yasa aka kafe mishi ita..... Hmm rayuwa garin Kwadayi an fad'a halaka,ga Aisha ana zaune gidan Mai mata ana girki a murhu, ke sai Mai kud'i gashi kin aura dan k'arya, a kullum ana son bawa Ya dinga neman zabi na alkairi, bawai kai kace sai wane kaza ba Hauwa ita kuma sunje wani part aka watsa mata acid, domin ta Fara soyayya da mijin wata y'ar maiduguri inda tasa aka mata bincike akan hauwa, Aiko ta turo aka watsa mata acid amma an Kama yaran inda suka fad'i gaskiya aka Kama matar, mijin ganin haka ya saki matar tare da barin hauwa din, kwata kwata bata fi wata uku ba da faruwan haka Allah ya d'auki rayuwarta.. Innalillahi'wa inna ilaihirajiun. A kullum ana so bawa ya aikata alkhairi domin baka san yanda karshenka zai kasance ba.... Sai dai shi Allah mai gafara ne ga bayinsa Allah yasa mu dace Najeeb da ibtisam da yaranta Sun tafi Dubai wajan Ahmad inda yake karatu a can sukai sati d'aya sannan suka dawo America Najeeb tunda yasa aka fitar da Najwa bata K'ara zuwa ba, domin tasan yafi karfinta yanzu Ibtisam na kitchen saiga najeeb yazo ya rungumota ta baya yana fad'in baby nabar aiki zamu koma Nigeria domin yarana suyi karatun addini Sosai..... Ibtisam tace amma AI suna zuwa islamiya a nan Najeeb yace nafi son can, ban son su taso a wannan k'asar irin yanda nayi, domin mutum saiya dinga d'aukan irin halinsu abun dai sai wanda Allah ya kare Ibtisam ban son a kuma Mai maita abunda ya faru baya domin yanzu na gane ilimin addini shine ginshikin rayuwa bana boko ba, ki duba koda mutum baiyi boko ba in yana da ilimin addini zaki ganshi a Waye, amma in akwai bokon babu na addini sai kiga mutum yana Abu kaman gabo shi yana ganin ya Waye sai yayi ta shirme Ibtisam tace hakane kam Najeeb yace gani ga wane ya isa wane tsoran Allah,..... Muje mu fara shiri sannan a bani hakki na... Dariya tayi tare da fad'in girkin fah?? Yace a kashe I need you tare dakai hannunshi ya kashe gas din ya d'auketa cak sukai bedroom d'inshi inda take dariya........ Toh najeeb yace d'aukan rahoton ya isa haka...... *ALHAMDULLILHAH.....* Anan na Kawo karshen Labarin najeeb Ina fatan kuyi amfani da sa'kon dake cikin wannan labarin sai mun had'u cikin littafi na Mai suna...... *IN BAKI DA GASHIN WACCE(SLAY QUEEN)* IN BAKI DA GASHIN WACCE..... Labari ne akan yanda duniya ta lalace, yanda Mata da maza matan aure mazan aure suke buga bariki...... Labari ne daya kunshi abubuwa da dama irin musamman yanda ake bariki saboda abun duniya...... Karki Bari a baki labari...... Wanda ta karanta wannan labarin bata biya ba, keda Allah kuma wlh Ina binki bashi, is better kizo ki Biyani, masu raina Abun kuna ganin kaman ba komai bane karki manta Allah ba azzalumin kowa bane.... Duk da banga laifinku ba, wanda suka siya da suke baku Bayan sunyi alkawari kuda Allah....... Read and leave it, dnt share to anyone