*TABON D'A NAMIJI* {LABATIN HAFEEZ DA HAFSA} *KAINUWA WRITER'S ASSOCIATION* *UNITED WE STAND AND SUCCED:OUR AMBITION IS TO ENTERTAIN & MOTIVATE THE MIND OF READERS* SADAUKARWA GA *HAFSAT* (UMMU NABIL) *MAIMUNATH* (UMMY ONTOP) *HAFSA MALAMI* NOTE : *NOVEL DINA BA NAYISHI DA WATA MANUFA BA ,KO KUMA ACE NA WANDA N SADAUKAR GA LABARIN GARESU BA,SUNA KAWAI NAYI AMFANI DASHI KAWAI N MALLAKA MASU NE,BAWAI DONYA FARU GA DAYA DAGA CIKINSU BA ,KIRKIRAR LABARI NE* *BISMILLAHIR RAHMANUR RAHEEM* *PAGE* 1 Zaune take cikin makeken parlon su sai cika take tana batsewa da alamu ranta a b'ace yake, taci kwalliya juyi kawai take ta cika tayi makil. Kallonta Ummu keyi dake gefan tana girgiza kai kasa daurewa tayi tace"Hafsa waimeke damunki?,ke a duniya bazaki taba mance abu ba, kizo kina bata rai a banza" Sassauta murya tayi tana sonyin magana sai hawaye suka gangaro ga kyakyawar fuskarta kasa furta komai tayi ta dukar da kai tana kwaranyan hawayen bakin ciki. Sallamar Ummy tasa Ummu tago kai tana fadin yauwa"gara da kikazo a daidai". Da fara'arta ta iso wurin Ummu ta gaesheta,ganin Hafsa na kuka yasa hankalinta yai natukar tashi ta isa wurinta da sauri tana tambayan ko lafiya. "Kema da b'ata lokaci,aekinsan damuwa,waifa daga ta fita,tayo saurayi shine ta tsaya ta zageshi tsab sannan ta shigo da bakin rai ae bata iya barin wannan halin data sawa kanta". " haba Hafsa yanzufa shekara Uku kenan da faruwar abubuwannan ya isa mu sallama ki tsaya ki samu mijin auranki babu wanda k'addara bata fadawa rayuwarsa ta yiwu mu tamu kaddarar kenan.Ummy ta fada. A razane Hafsa ta mike tsaye,tana aekawa Ummy da mugun kallo a fusace tace"Sahibata Aure,lallai banga D'a namijin da zan iya aura ba,na dade da sallama zuciya daga yin aure,mazan yanzu duk yawancinsu yan yaudara ne, kuma yan iska,ya kamata kisan na daura dammara da duk wani mugun saurayi a cikin duniyarnan musamman ya shiga harkata,ke na tsani maza na fada da babbar murya kuma zanci gaba da tsine musu harnabar duniya" Tana gama magana daidai da lokacin wasu zafaffan hawaye ke zubo mata idanuwanta harsun fara canza launi tuni *Tabon d'a namiji* ya dawo mata wata irin sabuwar kiyayya ga maza ta kuma bijiro mata,da gudu ta haye stairs ,cikin sauri Ummy ta tashi zata bi bayanta Ummu ta tiketa ,fadawa jikin Ummun tayi itama ta fashe da kukan bakin ciki. Cikin sauri naga driver ya fito har rawar jiki yake yana zubewa a gaban uban gidan nasa dake fitowa daga mota mota,duk inda ka kallah a gidan sojine ke yawo rike da bindigu suna tsaran *CAPTEIN HAFEEZ MUH'D* ,Hafeez kyakyawan saurayine hadade kyansa nada daukar hankali sosai gaduk Wanda ya kallesa farine Sol kyakyawa ajin farko. Bebi takan kamewar da ake masa ba kawai ya shige cikin makeken gidan nasu.da Murmushi Momy ta tareshi tana oyoyo my Son,murmyshi kawai yayi ya rungumeta a hankali ya furta"miss u Mom and swt home". Ya fada a daya daga cikin makamakan royal chairs dake kawace a parlon ya dagowa Mom kafa,dariya tayi tace "badai ka canza hali,gaskiya kazo kayi aure,nikam na gaji ace mutum belt da shoe bazai iya sakasu ba duk girmanka saini nayi", sannan ta sunkuya tana warware masa daurin takallan. Glasses din idonsa ya cire ya kalli Mom ,yana tunani a zuci waishi aure tab,yaga yarinyar dazai aura kam badaishi ba. Next Day Wannan shekarar su Hafsa suka gama Neco don haka suna gida,babu inda suke zuwa,fitowa Hafsa tayi cikin Doguwar riga rova kanta ko Dan kwali babu,Hafsa bata da haske sosai tana da tsayi bata da giba saidai tanada shape daidai gwargwado ga yalwataccen gashi a kanta bakikirin doguwar fuskarta na dauke da daradaran idanuwa farare Sol,ga sarbadeden dogon hanci,fuskar na dauke da d'an karamin cute bakinta mai sulbi.a hankali take saukowa daga stairs kai tsaye wurin Abbun ta nufa ta zauna daga gefansa tana gaesheshi. Cike da tsantsar soyayya ya amsa tare da shafa kanta yace" y'ar albarka kin fito ina Ummy?". Dariya tayi jin an ambaci Ummy a hankali tace"Abbun Ummy tana shiri ne". Kallon agogo Ummu tayi tace "har 12 fa kokin manta nace zan aekeki gidan Alhaji Muhammad wurin Hajiya Safiya ki karboman sako,amma kuka tsaya bacci ko". Dafe kai Hafsa tayi tace"sorry Ummu na manta be,amma bari muyi break saimu shirya muje ". Ba jimawa Ummy ta fito da yake anan ta kwana ,Abbun ta gaida da Ummu before sukaje sunayin break ,basu wani b'ata lokaci ba suka tafi suka shirya cikin dogayen jallabiya purple colour sai suka yafa black veil a kansu sai zuba k'amshi suke turo baki Hafsa tayi tace"sahibata ina bakin cikin ganin sojojin gidannan wallahi". " kin fiye korafi meya ruwanmu dasu tunda ba taremu sukeyi ba,u know mun zama yan gidan,Allah yasa Maryam nanan ma ".Ummy ta fada. " inako zataje kinsan ta dawo dukanan Mom batason zama ita kadai a gidan"cewar Hafsa. Note Maryam y'ar kanwar Mom ce,ta dauko daga Abuja saboda mijinta da Danta ba mazauna bane. Tare suka iske Ummu ta fada masu sakon ,suka fito yau basasan Driver ya kaisu don haka Hafsa ke driven dinsu kai tsaye suka dauki hanyar gidan Hajiya Safiya. *ALKALAMIN MARYAMA* Ur comment is needed pls *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈 *KAINUWA WRITERS ASSOCIATION* *UNITED WE STAND AND SUCCED:OUR AMBITION IS TO ENTERTAIN & MOTIVATE THE MIND OF READERS* SADAUKARWA GA *HAFSAT*(UMMU NABIL) *MAIMUNATH*(UMMY ONTOP) *HAFSAT MALAMI* *PAGE* 2 Ba dogon lokaci suka dauka ba,suka isa gidan Hajiya Safiya dake GRA ,kota Ina ka duba sojojine ke zagaye da gidan daga cikin yaran Hafeez Wanda duk in zaizo tare suke zuwa,duba motansu sukayi kafin suka masu izinin shiga. HAFSAT dake driving bakin ciki ya cikata tayi makil tana kallon sojin dake nuna masu hanya,tsaki taja sannan taja motar zuwa ciki. Da murmushi Ummy ta kalleta tace"sahiba yanzu sai kice har ranki ya baci ko". "Karma ki kara kular dani don tsabar iskanci sai an wani dubamu uban meye zamu dauko a gidan,dama nasan wannan banzan na gari tunda na gansu" HAFSAT ta fada tana murguda dan karamin bakinta . Hmm kawai Ummy ta fada suka fito suka shiga gidan,daidai shiga parlo HAFSAT taji tayi karo da mutum Kansu ya bugu take wayanta da key din hannunta suka fadi,bata tsaya jin zafin dake kanta ba saidai ta dago da muguwar harara cike da masifa,tana jefawa Hafeez kallon tsana da kiyayya tsantsa cike da masifa tace"dallah kai makahone koko baka iya bada hakuri bane kamar ka daki dutse mugu kawai". Cike da mamaki Hafeez yake bin HAFSAT da kallo amma ya kasa furta komai tsaki yaja ya kauda idonsa yabi ta gefanta ya wuce ba tare daya juyoba. Ummy ce ta duka ta dauki key din da phone dinta ta fizgi hannunta suka shiga ciki. Daidai Maryam na safkowa daga stairs da gudu ta iso tana masu oyoyo. "Ni sakeni tunda kika dawo ae baki nememuba saida mukazo,kuma wurin Mom mukazo ba wurinki ba" HAFSAT ta fada "Ayyah friend kuyi hakuri wallah ya Hafeez in yana gari baka fita,kuma wayana ya lalace saiyau ya bani wani" Maryam ta fada. "To kin kare kanki munji,ina Mom" cewar Ummy. Jawosu Maryam tayi tace "zoku zauna tana fitowa yanzu". Kafin ta rufe bakinta saiga Mom ta fito,Mom mace mai tsananin kirki da tausayi dason mutane musamman tunda wata kaddara ta fadawa HAFSAT take mutuwar sonta take kula da ita ta dauketa kamar y'ar cikinta,oyo yo take masu tazo ta zauna kusa dasu. Har kasa Su Ummy suka duka suka gaesheta cike da girmamawa,ta ansa cike da soyayyarsu. Kafin kace me,tuni an cika masu gabansu da kayan marmari Dana ciye ciye kalakala. Sannan HAFSAT tace"Momy Ummu ce tace ki bada kayan a kai mata". " Allah sarki,da ina cewa Hafeez yaje ya gaesheta ya kai mata,dama shiya siyo gold din daga California, tunda kunzo saiyaje ya gaesheta". Kallonsu Maryam tayi kafin tace"kuzo muje daki mana anjima saimu fita tare". Mikewa sukayi suka tafi dakin Maryam suna zuwa suka baje a bed,"ohni Ummy ina Al-ameen wai kuna tare ko". Hannu Ummy taba Maryam suka kashe tace"yana nan k'awa shirin saka biki akeyi ma". Wata iriyar guda Maryam ta saki tana taka rawar murna,tana fadin "abu namu nima kinga Sagir yayi magana gida,ina gidansa zumuje level 2 ". " Haba waime ke damunku Ku wani cikawa mutane kunne da firarku marar amfani ,wallahi sai nayi tafiyata namiji har abun yarda ne,mtrsssss taja tsaki". "Har yanzu kinanan da halinki ,baki taba canza HAFSAT ,niko dasu Ummu zasu biyeni wallahi su hadaki aure da Ya Hafeez ,cos halinku daya kufitini mutane". Wani irin uban harare da mugun kallo HAFSAT tabi su Maryam dashi cikin masifa tace" Wanda ya fasa,kuma ae kun isa dani naga su mama". Haka dai sukaita firarsu mafi aka sari ta Hafsa tafi masifa cos sudai suna labarin bikinsu ne da ake kanyi. Basu wani jimaba suka tashi tafiya gida,Mom ta cikasu da kayan arziki sosai ta basu tsara,tare da Maryam suka tafi ,da dare Hafeez zaije gidan saisu dawo tare. Da Dare. Ba musu Hafeez ya shirya cikin manyan kaya shadda blue da hula ga tsadaddiyar agogonsa ga wani mugun kamshi da yake zubawa n dadar turare mai dadin shaka,sallama yawa Mom ya dauki key yayi waje,shida kansa yayi driving har gidansu HAFSAT. Kwankwasa kofar da zata sadashi da babban parlon gidan yayi . HAFSAT HAFSAT ,Ummu ke kwallah mata kira"zoki duba waye a waje". Turo bakinta tayi sannan ta mike ta nufi kofar tana zuwa ta bude kofar,kallon tsana ta kuma jefa masa kafin tace"inkaga dama ka iya shigowa koka dawwama anan kaji".bata jira amsarsa ba ta wuce ciki. Cije baki yayi ya furta a fili"lallai yarinya ". Sannan ya shiga gidan,sosai Ummu taji dadin ganinsa suka gaesa ,HAFSAT da Ummu tasa ta kawo masa abun sha,ta hado komai amma tana zuwa ta dungura masa a kasa tana tsaki ta wuce part dinta. Be wani jima a gidanba suka tafi da Maryam da tasha kayan arziki,kuma take murnar dawowa da wuri cos gobene ake sawa Ummy biki nata kuma sai next week. *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 Comment and share Luv u all *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈 *KAINUWA WRITERS ASSOCIATION* *UNITED WE STAND AND SUCCED:OUR AMBITION IS TO ENTERTAIN & MOTIVATE THE MIND OF READERS* SADAUKARWA GA *HAFSAT* (UMMU NABIL) *MAIMUNATH* (UMMY ONTOP) *HAFSAT MALAMI* *PAGE* 3 HAFSA kuwa da harara ta rakasu daki ta shiga tana kaiwa da komowa tana fadi a ranta wai Ummu tasa nawa wannan Dan rainin aeki,ae sai taja ya rainani ya daukeni sakara kuma abunda bazai taba yiwuwa ba kenan. Kallonta Ummy tayi tasan me take sakawa a rai,shareta tayi ta fada a bed ta soma waka. Wata zuciyan ne ta kara ciyo HAFSA aeko ta haye bed din ta daidaici bayan Ummy ta Dada mata duka a baya. Juyowar Ummy yasa HAFSA sauka daga bed din tana toshe baki don dariyar mugunta ke shirin kwace mata. "Lallai HAFSA kinci abinci,Toni na bata maki raine,kawai na gaji da kulaki ne ke kullun fushi ko an baki shawara baki dauka ,Allah ma yasa a zaba maki miji,uwar mugunta". " ke dakata daga nan,ae kece muguwan,aure ga HAFSA to duk Wanda ya kwatanta aurena yayi babban kuskure a rayuwa,ni wama zai aureni bayan kinsan meke faruwa gori dai saina shashi shiyasa nayiwa kaina alkawari kinji malama"ta ida fada tana murguda baki. ********* Driving Hafeex keyi amma bakin ciki ya damu rayuwarsa sitiyari yakaiwa duka,ya Ciro wayarsa ya kira Adam yace su hadu gida yanzu. Koda suka karaso gida kokarin daidaita natsuwarsa yayi suka gaesa da Mom sannan ya wuce dakinshi,yana shiga tamkar an dawo masa da abunda HAFSA ta masa duka tsigar jikinsa ya tashi idanuwansa sukayi jajir firij ya nufa yasa key ya bude ya Ciro kwalbar giya ya balle marfin ya kafa baki cikin kankanin lokaci ya kusa shanye fiye da rabinta hakan yayi daidai da shigowar Adam a dakin. Adam abokin Hafeez ne tun yarinta suke tare komai zasuyi a tare abotarsu harta koma yan uwantaka. Kamo Hafeez yayi suka zauna,ran Hafeez na tafarfasa ya fadawa Adam abunda ke faruwa tun ranar da suka hadu da HAFSA a gidansu har kawo yau.numfasawa yayi yace"tayi babban kuskure a rayuwarta da har ta shiga gonata y'ar ficiciyar yarinya take nema ta zama kawar fadana lallai ko ba dade ko bajima saitayi Dana sani a rayuwarta kaban shawara abokina". Numfasawa Adam yayi yace"mafita d'ayace da zaka rama komai cikin sauki babu Wanda yaji balle ya gani,ka nemi auran HAFSA duk abunda zata maka a yanzu ka hakura,idan tazo hannu zatayi bayani inka dauki fansa saika saketa". Dariya sosai Hafeez yayi cike da murna ya yarda da shawarar abokin nasa,sannan taci gaba da kurbar giyarsa a haka har bacci ya sacesa. Next Day Lafiya lau Hafeez ya tashi agogo ya duba har kusan 11 tunda ya dawo sallar asuba yake faman bacci wanka ya tashi yayi ,ya shirya cikin kananun kaya ya gyara gashin kansa ya koma kwanin kyau sannan ya feshe jikinsa da turaruka masu dadi,kai tsaye part din Mom ya shiga bayan sun gaesa tana zaune a chair kasa ya zauna ya kwantar da kansa a cinyar Mom yace "Mom please ki taimaka Ku aura min HAFSA ina sonta sosai Mom". Da sauri ta dagosa tana kallon kwayar idonsa tabbas taga da gaske yake babu alamar wasa daga ciki,sannan tace"nidai y'arta HAFSA daya na sani diyar aminiyata ". " na sani Mom,ita nike nufi" Guda sosai Mom tayi tana sakawa Hafeez albarka tace"lallai kai Dan halak ne,na Dade ina sakawa raina wannan alamarin kodon rufuwar sirrin rayuwar HAFSA inaso taje inda ba za'a wulakantata ba,na godewa Allah aure anyi an gama Hafeez". Kallon Mom yayi a zuciyarsa yace tab son da kuke mata ne yasa ta raina mutane toko zata gane kuranta sai nayi maganin duk wannan isar da iskancin da takewa mutane. Da yamma Mom ta shirya ta iske Ummu gidansu Ummy aka gama saka bikinta 2month sannan suka dawo gida,nan Mom ta fadawa Ummu abunda ke tafe da ita. Ummu ta nuna farin cikinta akai sannan tace"ae y'arki CE zaki iya yadda kikaso babu Wanda zaice donmi". Dama mom tayi tsammanin haka,don haka tace babu inda zataje sai Abbun ya dawo sunyi magana before ta turo Daddy. *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 Share and comment Luv u all By *MUHPHAT* *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈 *KAINUWA WRITRER'S ASSOCIATION* *UNITED WE STAND AND SUCCED:OUR AMBITION IS TO ENTARTEIN & MOTIVATE THE MIND OF READERS* SADAUKARWA GA *HAFSAT* (UMMU NABIL) *MAIMUNATH* (UMMY ONTOP) *HAFSAT MALAMI* INA BADA HAKURI GA MASOYA WANNAN NOVEL ,NAJINA SHIRU KWANA BIYU HAKAN YA FARUNE TA WASU DALILAI,INA BARAR ADDU'ARKU FATAN ALLAH YA BIYAMANA BUKATUNMU NA ALKAIRI👏🏻👏🏻 *page* 4 Bayan dawowar Abbun aka fada masa Momy tazo wajensa ,a parlorn sa suka samesa ita da Ummu ,kafin Momy tayi masa bayanin komai ke faruwa. Girgiza kai yayi sannan yace"aekinfi karfin wannan Hajiya Safiyya Hafsatu ae y'arki ce,balle kuma D'ana Hafeezu keson auran ,magana ta kare Alhaji yazo mu kira rana kawai Allah ya shige mana gaba". Wata iriyar murna ta ziyarci Momy ta soma ma Abbun godiya ta mike sukayi bankwana ta wuce gida tun'a mota ta kira Daddy ta sanar masa,shima yayi murna sosai da yaji HAFSAT ce wacce Hafeez keso hakan yasa yace gobe zai dawo gari. Tana zuwa gida a parlor ta samu Hafeez yanata danne danne a system kallonta yayi sai wani farin ciki take,mikewa yayi ya tarbeta sannan yace"Mom irin wannan kallo haka,ga murna kinayi meya faru" "Ae dole ka ganni haka son ,mun samo aure gidan dattawa yarinya nitsatsiya y'ar albarka ,Gobe Daddynku zai dawo a saka ranar auranka da HAFSA iyayenta sunmin kara sun bani auranta". Wani irin Murmushi ya subuce masa Wanda beyi niyaba a ransa yace yarinya zaki biyane yanzu aka fara wasan,a fili kuma yace"Mom bansan dame zan gode maki ba,naji dadi sosai Allah ya barmin ke Momyna". Maryam dake tsaye tana kallonsu farin ciki yayi kamar ya kasheta wata irin guda ta saka sannan ta daga hannu tana godewa Allah,tana murnar Samun Yaya kamar nata dazai tallafi rayuwar Hafsa tasan ba shakka zaiyi hakuri da halinta,musamman da taga farin ciki a guskarsa alamun yanason auran.da gudu tayi daki ta dauki waya ta danna number din Ummy bugu daya ta dauka tana fadin"Amaryar gobe"cos gobene kiran ranar auran Maryam da Sagir. " ke kiketa wannan,abun farin ciki yazo gobe za'a kira ranar auran Yaya Hafeez da Hafsa". Wata irin ihu Ummy ta saki ta fado daga Bed tace"Maryam banason wasa pls ki sanarmin da gaskiya". "Wallahi da gaske nake,amma karki fada mata ki Bari su Ummu nasan zasu fada mata ". " Alhmdllh Allah mun gode maka,nayi farin ciki sosai Allah ya tabbatar mana"Ummy ta fada. Sannan suka kashe wayar. ******** Tunda safe Daddy ya iso gari,gida ya dauki kamshi ko ina yasha gyara anata farin cikin dawowarsa wurin karfe 9:00am Hafeez ya shigo dashi dama shiyaje daukosa. Cike da murna suka shiga gida sai faman sannu Momy take masa,har kasa Maryam ta duka tana masa sannu. Part dinsa suka wuce shida Momy yayi wanka yadan huta sannan suka hadu dining area sukayi break fast mai rai da lafiya. Sannan Daddy yace"to Alhmdllh naji abun farin cikin daya faru,karfe 10:00 zamu gama saka na Maryam saimu wuce a saka na Hafeez shin a hade rana daya ko kuwa ya kika gani". Murmushi Mom tayi tace inada wani bikin na y'ata Ummy nanda 2weeks,na Maryam kunce 3weeks zaku saka,to ina rokon alfarma a banni na gama wa'annan a sakamunshi 1month Donna shirya y'ar tawa sosai". Dariya sosai Daddy yayi yace "Allah ya kaimu". Mikewa Maryam tayi tace"Momy zan tafi munyi waya da Ummy zamu hadu gidansu Hafsa". Sai kin dawo sukayi mata kafin ta dakko mayafinta da Bag driver ya kaita acan ta samu Ummy zata shiga,tare suka ida shiga kai tsaye part din Ummu suka shiga suka gaesheta sai shirye shirye akeyi a gidan. Da murna ta tarbesu suka gaesa sannan" ta masu Allahsa alkairi,tace Ashe da rabon duk zaku tashi lokaci d'aya " Dariya kawai sukayi suka tashi suka fita. Tsaye sukayi cak,suna kallonta ,tsaye take jikin Mirrow less ne blue colour da manyan pattern na pink a jikinta zane da buba simple makeup ne fuskarta tayi masifar kyau sosai sai zuba kamshi take ga daurin dankwalin da take bugawa ta daurashi kamar ta Dora gwargwaro. Juyowa tayi tayi masu fari da ido tace"yada kallo haka,kuka wani sakani gaba kaman gunkuna kuna karemin kallo". Idasa shigowa sukayi a bed suka zauna Maryam tace"wallahi Aunty na kinyi masifar kyaune". Dariya Ummy ta saki tace"ba doleba ranar face"suka kwashe da dariya suna tafawa. Harara ta bisu da ita kafin tace"yan guguwa kawai don'ana saka maku biki tashen balagar tsintsaye na ibarku,hada kirana da Aunty na don iskanci,to wallahi wacce ta karamin dariya sai munyita kuma taja ban zuwa bikinta ehee"ta karashe maganar tana murguda baki. Da misalin karfe 10:30am part din Abbun naga mutane ciki sai farin ciki suke sun gama raba kaya an saka aure wata Daya suna cike da farin ciki sannan sukayi bankwana kowa ya kama gabansa. Kallonsu Hafsa takeyi ta window dukda taji gabanta ya tsananta faduwa sosai tace"waini me akeyi a gidannan haka". Babu Wanda ya bata ansa daga cikinsu. Ana komawa aka fadawa Hafeez part dinsa ya koma suka tafa shida Adams cike da farin ciki suke tsara abubuwan da zai kasance.Hafeez kuwa daukar fansace zurhwan a zuciyarsa da tsanar Hafsa. Saida kowa ya tafi Abbun ya aeko Ummu ta kira masa Hafsa,har part dinta ta shigo tace"tashi muje Abbunki na kira".jiki a sanyaye tabi bayan Ummu. Suna shiga dakin Abbun haka kawai taji kafarta na neman kasa daukarta,da sauri ta duke kasa a gaban Abuun a hankali ta furta"gani Abbun". Nisawa yayi yace"Hafsa ki bani aran hankalinki kiji mezan fada ,meye matsayin Alhaji Muhammad da Hajiya Safiya a gidannan?". Murya na rawa tace"Momy aminiyar Ummu CE tun yarinta sanadiyar zumuncinsu har kuka fara aminci kaida Daddy tunda na tashi tare na sanku". "To Alhmdllh naji dadi da kikasan wannan ,kuma kinsan babu abunda dayanmu zai nema a wurin dayansa yaki samu,matsayinsu yafi gaban nan,jiya sukazo nemawa Hafeez auranki ,kuma na basu yau an saka auranku wata daya kije ki fara shiri". Tunda Abbun ya ambaci aure Hafsa ta daina gane da wanne yaraye yake magana,zafafan hawaye ne masu dumi suka soma zarya a kyakyawar fuskarta lokaci daya zuciyarta ke barazanar tarwatsewa idanuwanta suka sauya launi daga fari zuwa jajaye suka firfito jijiyoyin kanta suka fito radau kana ganinsu barobaro,murya na sarkewa ta furta" Abbun kada kumun haka,bazan iyaba na tabbata Hafeez baya sona,kuma nima bazan taba yin aureba banaso mutuncina zai ida zubewa kunsan meya faru dani,pls Ummu na ki fada masa bazan iyaba". Tsawa Abbun ya daka mata Wanda yasa ta firgita ta juyo tana kallonsa yace"ki nitsu ba shawara nake dakeba ,umarni nake baki indai ni mahaifinki ne". Bata kara furta komai ba illah kukan daya kwace mata ta mike kafa sanyaye ,jansu kawai take harta iso kan stairs inda ta kasa daga kafar numfashinta yayi tsaye cak jiri ya soma dibarta kafin kace me ta fara gangarowa daga stairs har kasa a sume ga gefan kanta daya fashe. Ta window su Ummy suka hango da gudu suka fito suna saka ihu,ihunsa yasa Ummu itama fitowa a razane. Share and comment Yawan comment yawan typing,luv u all *MUHPHAT LUV* *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈 *KAINUWA WRITERS ASSOCIATION* *UNITED WE STAND AND SUCCED:OUR AMBITION IS TO ENTARTEIN & MOTIVATE THE MIND OF READERS* NA *MARYAM ISMAIL MUHPHAT* SADAUKARWA GA *HAFSAT* (UMMU NABIL) *MAIMUNATH* (UMMY ONTOP) *HAFSAT MALAMI* *PAGE* 5 Jijigata Ummy takeyi tana kiran sunanta amma ko motsi balle ya nuna alamun tana da rai,ruwa Ummu ta ebo tanata zuba mata hakan besa ta farfadoba,cikin gaggawa suka dauketa sai Asibiti,suna zuwa aka shiga emergency da ita likitocine akanta suna kokarin ceto ranta. A wajeko sai safa da marwa su Ummu suke,Ummy kuwa tuni ido ya raina fata kuka take kamar ranta zai fita,Maryam ce rike da ita, tana bata baki dukda itama hawayene kebin fuskarta. A sanyaye Ummu tace"Abbin Hafsa don Allah kodai a fasa abun nan dukna tsorata". Bata ida magana ba ya daga mata hannu alamun tayi shiru kafin yace"badai a gida na ba,waye zai zama karamun mutum,dole sai abunda takeso,kinsan auranne bata so kuma ba abu bane mai juwuwa,idan an daura akai gawarta a gidan".yana zuwa nan ya wucewarsa office din Dr din da yake kula da ita,dama family doctor nasu ne. Alhamdulillah an samu nasaran ceto ranta,daki aka ajeta drip ne a hannunta sai bacci take sanadin allurar baccin da aka mata,Ummy ko rike take da dayan hannunta tana kallonta cike da tausayi lokaci daya tayi zuru zuru damuwa ta nuna karara a jikinta dukta fada. Sai a lokacin Maryam ta Ciro waya ta fadawa Momy sannan ta kira Hafeez ta fada masa. Wayan ya kashe yana binta da kallo,taboshi Adams yayi yace "mutumin ya" Dariya yayi sannan yace"wai Hafsa aka kwantar a asibiti,shine nike tunanin tun yanzu tunkan tazo hannu ta fara karaya". "Lallai da aeki gabanka,Ashe ragguwace matar taka" Adams ya fada,duka Hafeez yakai masa ya goce. Ummu ko su Ummy ta bari nan taje gida ta shirshirya before ta dawo. Cike da damuwa Maryam ta dafa Ummy tace"wai don Allah meke damun Hafsa haka,wannan wacce irin kiyayya CE tsakaninta da maza me sukayi mata?". Ummy dago runannun idanuwanta tayi takai dubanta ga Ummy na tsawon wani lokaci sannan ta numfasa tace "wannan wani boyayyen sirrine da muka Dade da binnewa a zukatanmu,amma Maryam mun zama daya kiyi kokarin rufe mana sirrinmu don Allah,abun ya farune muna da shekara sha biyar muna ss 2". *ASALIN LABARIN* HAFSA ta kasance yarinya kyakyawa ajin farko y'ar gata gaba da baya kowa na sonta ko kadan bata da kwaramniya saidai masifaffiyace ta gaske bata daukar raini muddin zaka shiga gonarta to zaka tantance zakasha ruwan wulakanci duk girmanka kuwa bata kunya kuma bata da tsoro,wannan halin nata na damun Ummunta,musamman da idan tayi la'akari Ummy tafi Hafsa hakuri ko kadan ita ranta baya baci akan abu kuma kawartace tun yarinta. Tafiya sukeyi a hankali gefan scul dinsu,suna labari,da sauri Ummy ta jawota daga kan hanyar tana duban motan data taho. Kallo kawai Hafsa tabi motar dashi zuciya tazo mata kusa,tsayar da motar sukayi har inda suke samarin biyu suka iso sanye suke cikin kakin sojoji fuskar ko kadan ba Annuri Adams da Abdul kenan a fusace Adam yace" ku yan yarannan rashin kunya ke damunku da bazaku iya matsawa a hanya ba,saimu takeku mun take banza". Kallon sama da kasa Hafsa ta bisu dasu"cikin fushi tace nafi karfin nayi daku saishi wancan ogan naku aeku yaransa ne"tana zuwa nan ta bankade Adams ta nufi inda suka aje motarsu ,wani kyakyawan saurayine ajin farko jikin motar tsaye idanuwansa rufe cikin bakin glasses. Da isarta wurin hannu kawai tasa ta zare glasses din idon nasa tace"a gida irin tarbiyar da aka samu kenan,ko kuwa uniform ya baku damar hakan,maybe kuma titin na Abba ne shiyasa bakwa da bakin bada hakuri Ku nemi bige mutane amma Ku dauki ransu kamarna dabbobi bako hakuri sai tashen balagar rashin kunya,aeda kun takemun wallahi da kaf Family naku saisun shaida"glasses dinsa ta jefa masa a fuska taja hannun Ummy sukabar wurin. Sake da baki Hafeez yakebin hanyar da sukayi da sauri,wani irin zuciya da tukukin bakin ciki na damunsa,duka yakaiwa motan dake gabansa yana fadin"ni Hafeez ,za'ayiwa haka,banga y'arba"tuni fuskarsa tayi jajir be jira wata ,wata ba ya figi mota yabarsu Adams anan tsaye,yana zuwa gida ya fada part dinsa ya rufe tuni ya soma farfashe kayan dake dakin yana jifa daduk abunda ya tari gabansa frige ya bude ya zaro kwalbar giya ya daga kai sama ya shanye tas ya jifar da kwalbar seda yasha yayi mankas sannan ya fadi kasa bacci yayi awan gaba dashi. *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 Share and comment Muhphat luv *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈 *KAINUWA WRITERS ASSOCIATION* *UNITED WE STAND AND SUCCED:OUR AMBITION IS TO ENTARTEIN & MOTIVATE THE MIND OF READERS* NA *MARYAM ISMAIL MUHPHAT* SADAUKARWA GA *HAFSAT* (UMMU NABIL) *MAIMUNATH* (UMMY ONTOP) *HAFSAT MALAMI* *PAGE* 6 Bugawar kofar da Momy keyi ya tashi Hafeez daga bacci ganin yanayin da yake yasa ya mike a rude ,cikin sauri yayi kokarin gyaran dakin ya wanke fuskarsa yazo ya bude kofan kansa a sunkuye. Rike masa kunne tayi tace"ananan ana baccin da aka saba ko,maza ka wuce masallaci " Ido a lumshe ya kalli Momy sannan yace"Momy bari n watsa ruwa to" Shafa kansa tayi sannan ta juya ta koma part dinta,toilet ya shiga cikin muntina kadan ya shirya sannan ya fita zuwa masallaci. Cike da Mamaki Ummy kebin Hafsa da kallo sannan tace"gaskiya banji dadi ba Aminiya,abunda kikawa wannan guy din kinga bashi yayi miki ba". Yatsine fuska Hafsa tayi tace"dallah dama indan ke za'ayi abu da ba'ayi ba,kawai saimu bari su rainamu,nikam yanzuma na fara eheeee,kinga ni kizo ki rakani muje naga Hafeez don yau banganshi ba,kuma nawa Mama aeki". Bata jira cewarta ba taja hannunta kai tsaye suka wuce gidansu Hafeez. Hafeez saurayin Hafsa ne,tun tana primary Allah ya hadata dashi suna matukar son juna da kuma soyayyar juna ,mahaifinshi ya rasu kuma talakkawane saidai sunada rifin asiri. Da sallama suka shiga gidansu Hafeez, cike da fara'a Mama ta taso tana masu sannu da zuwa,gaesheta sukayi bayan sundan taba hira Hafsa ta cire hijab din scul dinta ta somawa Mama shara yayinda Ummy ta tattaro wanke wanke. Fitowar Hafeez kenan daga daki,ko kadan besan Hafsa tazo ba tsayawa yayi yana kallonta cike da tsantsar soyayya ,a hankali yabi bayanta ya tafa mata hannuwa a kunne,da sauri ta dago tana kallonsa ta rausaya idanuwanta kafin tace"Ya Hafeez ni mun bata Allah kuwa duk yau ban ganka bafa". Kara kura mata ido yayi sannan yace"haba Hafsatu na,ke saikiyi fushi dadan dolon yayanki yanzu ki kallah zan kirga hannu so ukku saiki ,1,2,3" cike da soyayya Hafsa ta rungume yayan nata. Zaunar dashi tayi gefe duk inda tayi yana binta da kallo harta karashe aekinta sannan sukawa Mama sallah ya tashi ya bisu suka fara raka Ummy gida sannan ya tafi rakata. A gate suka bankwana da kyar suka rabu,da sallama ta shiga gidansu a main parlor ta samu su Ummu ita da Abbu,da Kallo Ummu ta bita sannan tace"ke Hafsa zo nan ina kika tsaya?". Dukawa tayi gaban Ummu a rayuwar Hafsa batasan karya kuma ta tsani karya a hankali tace"Ummu naje gidansu Yaya Hafeez ne na dubashi kuma na tsaya taya Mama aeki". Sake da baki suke kallonta,dukda abun ba mamaki ya basu ba,don ta saba zuwa gidan nasu. "Tashi ki tafi" Abbun ya fada,mikewa tayi ta wuce dakinta. Har akayi sallar la'asar Hafeez na masallaci,sannan ya dawo dakinsa ciki ya iske Adam da Abdul sai wani Wanda be saniba ,be kulasu ba ya fada a bed yana kallon sama idanuwansa sunyi jajir da Alana ranshi a bace yake. "Pls friend banason bacin ranka,na samo mana solution kaga wannan yasan komai akan wannan yarinyar ya fada mana tana da saurayi kuma tafi sanshi da komai data mallaka inaga shine mafitarmu musa a satoshi talakkawa ne mu siyesa ya kawo mana Hafsa har gidana ,daga nan ya kama kunnensa ya rad'a masa wani abun ". A razane Hafeez yace" anya kuwa Adam bazan iyaba". "Pls be aman so daya kadai,kuma don daukar fansa kada kaban kunya mana"Adam ya fada. Shiru Hafeez yayi alamar tunani sannan yace" aje a kaimanshi gidan Adam da dare",yana fadan haka ya juya ya kwanta . Haka ko akayi ,har bakin gate Hafsa ta rako Hafeez hada hawayenta wai tun dare beyiba sosai zai tafi,hakuri ya bata ya fada mata gobe zaizo suje har scul,har Hafeez ya bace Hafsa na tsaye tana daga masa hannu sannan ta dawo gida. Kasancewar unguwar ba mutane,hakan yaba sojojin damar dauke Hafeez a jeeb din su suka rufe masa ido ,koda suka kaisa gidan Adam a gaban Hafeez suka jegasa ,shiko juye juye yake kasancewar sun dauresa kuma sun rufe masa baki. Don't forget to Share Comment Like Muhphat luv : *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈 *KAINUWA WRITERS ASSOCIATION* *UNITED WE STAND AND SUCCED:OUR AMBITION IS TO ENTARTEIN & MOTIVATE THE MIND OF READERS* NA *MARYAM ISMAIL MUHPHAT* SADAUKARWA GA *HAFSAT* (UMMU NABIL) *MAIMUNATH* (UMMY ONTOP) *HAFSAT MALAMI* *PAGE* 7 Warware masa idonsa sukayi amma hannuwansa na baya a daure tun daga kasa Hafeez ya soma kallon Captain har sama bakinsa na rawa ya furta"Don Allah menayi maku,Ku barni naje wurin Mama na". Fuskar Hafeez a daure yace"karka damu in kaso tana cikin koshin lafiya,mu ba wani abun mukeso daga gareka ba,indai kayi to zakaga Mamanka lpy lau zata rigaka komawa gida ma". A razane Hafeez ya dago yace"kuna nufin Mama na na wurin ,pls kada Ku cutarmin da ita". Murmushi Adam yayi yace"look Hafeez mamanka nanan lafiya ,kawai dai mun dauketa ne domin muyi musaya ,munaso gobe karfe 8:00am ka kawo mana Hafsa ,zamu baka gida ,kudi,da mota mahaifiyarka taji dadin rayuwa ka kula da ita,kaima ka fito kamar ko wanne D'a a duniya". Kallonsu kawai Hafeez yakeyi don tunaninshi ya kuma rudewa tunda yaji sun ambaci sunan Hafsa saidai kuma soyayyarta baxatasa ya rasa gatan da ake shirin yimasa ba Wanda ya Dade yana mafarki yana so yayi kudi sosai a hankali yace"me zakuyi Hafsa ,metayi maku". Basu bashi amsaba aka aje masa jakar kudi da mukullin mota da mukullun gida ,ga cheque ya rubuta dadin kudin da yakeso,tuna cikin bakin talaucin da sukeyi yayi,sai su yini su kwana basuci ba,saidai Hafsa ke basu abinci,Hafeez naso ya shana da rayuwa kawai yace"za'a kawota,amma Ku kulamin da Mama na" Basu tanka masa ba waya Adam ya basa yace "daka daukota ka kira da wannan number din,muma zamu cika maka alkawarin da muka dauka,Ku mayar dashi" Daukarsa sukayi har kofar gida suka kaisa,yana shiga ya soma zagaye gidan yana zancen zuci ,da yanzu Mama na na gidannan,shin zanko iya canza ra'ayi soyayyata ta fiyemin dukiyar dazan samu,na zauna cikin jin dadi na more rayuwa ,bazai yiwuba,kiyi hakuri Hafsa dukiya da mahaifiyata tafi man komai mahinmanci a rayuwa. Wayarsa ta soma ruri hakan ya dawo dashi daga tunanin da yake ya dauko yana duba screen din MY WIFE ya bayyana a kai dauka yayi tare da sallama. Sanyayyar ajiyar zuciya Hafsa ta saki cikin sauri tace"Ya Hafeez ina ka shige ,tunda ka taho nake kiran wayarka amma kaki dagamun kakosan wanne irin hali na shiga". "Sorry my wife bazan sakeba,wayan n silent ne ,amma ae kinsan ina tare dake zuciyar na wurinki" Cewar Hafeez. Haka yaita mata kalamai masu dadi da ratsa zuciya,ita kuma tana fadawa don tana matukar son Hafeez duka rayuwarta ta ta'allakata ga Hafeez dinsa,sun dade suna waya kafin yace ta shirya wurin 7:30am zasuje wani wuri tare,bata musaba ta amince masa,sannan sukayi bankwana. Wayan yabi da kallo da rubabbar katifar da yake kwance,ya tuna inda Hafsa ke kwance ji yayi ya kagara safiya tayi. Hafsa kuwa tunanin Hafeez takeyi da irin soyayyar da take masa,ko meyasa yace kada ta fadawa kowa tare zasu fita oho,koma menene kuma ko inane zata bishi saboda tasan bazai taba cutar da ita ba,murmushine ya subuce mata a lokacin da idanuwanta sukaci karo da makeken hoton Hafeez dake makale a bed dinta daukosa tayi ta goge sosai ta rungumesa a kirjinta har bacci yayi awan gaba da ita. Next Day Tunda wuri ta farka tasan Hafeez beson jira before 7:30 ta shirya cikin riga da siket na atamfa ta daura dankwali ta feshe jikinta da turare ta yafa gyale ta fito,rokon Ummu tayi tayi akan ta barta ta fita,bazata dadeba kawarsuce ba lafiya zasuje dubiya ,saida Abbun yasa baki yace ta barta amma kada ta jima kuma ta kula da kanta sukayi mata Allah ya tsare sannan ta fito cike da farin ciki. Waya tayiwa Hafeez gashi ta fito ,mahada sukayi,kafin ta iso yayi waya da new phone din da aka basa, aeko ba jimawa aka turo masa da mota da driver, sannan ta iso cike daso da kauna ta gaeshesa sannan ya nuna mata motar da zasu shiga. Dan cijewa tayi,murmushi yayi yace"yau kuma rashin yarda ga Hafeez ta juyo?,ko baki yarda dani bane?". Lumshe idanuwa tayi tare da murmushi tace"har abada zanci gaba da yarda dakai,zan yi komai dominka kama daina fadan haka". Hannu kawai ya mika mata,babu ko d'ar a tare da ita ta Dora kyakyawan hannunta akan na Hafeez ,shiko ya rike ya jata suka shiga mota,driver yaja sai gidan Adam. Bata kuma tambayarsa ina zasuje ba har suka shiga wani tankameman parlo suka zauna ,,yayinda Captain Hafeez yana bed room yana kallonsu ,fuska rufe Adam ya shigo idanuwansa kawai zaka iya gani shida Abdul jikka suka mikawa Hafeez da takardun gida da keys komai suka masa alkawari sun cikashi da murmushi ya dauka ya mike zai wuce. Rike rigarsa Hafsa tayi,a hankali ya juyo yace"menene ki zauna nan zasu mayar dake gida anjima ,Niko bazaki sake ganinaba,kinga abunda soyayyarki ta samaman shine nima na samu yanci na Faso gari kamar kowa". Tunda ya soma magana Hafsa tunaninta ya dauke take binsa da kallo,zafafan hawaye suka soma safa da marwa a kyakyawar fuskarta baki na rawa tace"Ya Hafeez kana cikin hankalinka kuwa,Ashe dama soyayya karyace,ko a mafarki ban taba tunanin zaka iya sayar da soyayyata ba ,cin amana kainefa amintacce na a tunanina ko wani kaga zaimin haka zaka iya sayar da rayuwarka akan tawa,kaico daso irin wannan don Allah kacemun mafarki nike ba gaske ba". "Kiyi hakuri,na zabi kudi da jin dadin rayuwa a kanki". Cikin tsawa Hafsa tace"Hakuri yayi kankanta ya hana zuciya fashewa,ka cika namiji,ka Dasamun Tabon da bazai taba warkewaba ,bazan taba daina Dana sani akanka ba,kuma zakaga karshenka tun a duniya Allah ya isarmun Hafeez" Hannu yasa ya bankadeta daga gabansa harta fadi kanta ya bigi class table din dake tsakiyar dakin ,ya fice yaja motarsa ya wuce gida,a tsakar gida ya iske Mama tanata Kaye kaye. Wani razanan kuka Hafsa ta saki ga jini dakebin goshinta . Don't forget to Like Comment Share *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 Muhphat luv [10/13, 7:52 PM] +234 903 095 3294: *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈 *KAINUWA WRITERS ASSOCIATION* *UNITED WE STAND AND SUCCED:OUR AMBITION IS TO ENTARTEIN & MOTIVATE THE MIND OF READERS* NA *MARYAM ISMAIL MUHPHAT* SADAUKARWA GA *HAFSAT* (UMMU NABIL) *MAIMUNATH* (UMMY ONTOP) *HAFSAT MALAMI* *PAGE* 8 Tsawa Adam ya daka mata yace"dallah rufemin baki,Ashe karyar rashin kunya kikeyi ma" Be kula ta kanta ba,ya shige bedroom din da Hafeez yake kwance yanajin komai suke fada,dafashi yayi yace"ka shirya zan shigo da ita yanzu" Ajiyar zuciya hafeez ya saki yace"anya friend inajin kamar bazan iya ba". "Haba karka bani kunya,yarinyar nan bafa zata taba ganin fuskarka ba rufe fuska zakayi ka mance furucinta a kanka wai mazinaci inaso ka nuna mata ne". Jin kalaman da Adam ya maimaita ga Hafeez Wanda Yarinyar ta jefesu dasu,tuni zuciyarsa ta hassala yaji wani sabon kululun bakin ciki face Max ya dauka ya rufe fuska yace shigo da ita. Da karfin tsiya Adam ya saka Hafsa cikin dakin ya rufe kofar da key ya dawo ya zauna shida Abduol suna fira. Ci gaba tayi da kallon dakin ta ko ina tana juye juye a tsorace ,cikin kasaita da isa ya fito gabanta dukda fuskarsa na a rufe hakan besa ya fasa jefarta da muguwan harare ba. Bakinta na kyarma ta furta "waye kai?" Hannu ya daga ya wanke fuskarta da maruka har guda biyu a jere,baya tayi zata fadi cikin sauri ta samu ta kyara tsaiwarta a hassale tace"saboda tsabar mugunta meye nayi maka ,mugu Allah ya isana,solofiyo kawai ka kare da dukan mace saboda rashin ilimi". Sosai maganganun Hafsa suka daki zuciyarsa,kasa tsaida kansa yayi kawai ya kashe fitilan dakin ya fada mata,ihu kawai takeyi tana tsine masa, amma a haka saida yayi nasarar rabata da komai na jikinta ya shiga aeki ko kadan ba sauki babu tausayi a zuciyarsa komai na karfi yake mata,tun tana iya motsi hartakai ga sai yadda ya juyata ,a haka ya cinma burinsa na son daukar fansa ga yarinnan ,yayi mata kaca kaca,sai a lokacin zuciyarsa ta sanyaya ya murgina gefe yana maida numfashi sannan ya jawo kwalbar giyarsa ya daga kwalban saida ya shanye tas sannan yayi jifa da kwalban ya soma wurgi da duk abunda ya tari gabansa. Wasu irin zafafan hawaye kebin fuskar Hafsa har lokacin dukda muryarta bata fita bata daina tsinewa Hafeez ba a hankali ta sauko kafanta kasa tanaso ta taka kafarta amma Sam taki takuwa bin kasan kafarta tayi da kallo ganin jini na bin kafarta yasa ta kuma kwallah ihu ta fadi kasa a sume. Jin ihunta yasa Adam saurin tasowa ya bude dakin ya kunna wutan dakin,dariya yayi da yakai kallo gareta yace"gobe ma kya kuma ae " Daukarta sukayi suka sakata bayan mota yaiwa yaran gargadi da kada su bari kowa ya gansu suje su jefar da ita a kofar gidansu. Haka kuwa sukayi ba kowa a unguwan suka jefata bakin gate dinsu suka tafi,gate man dinsu ya fito waje anan ya ganta da gudu ya shigo cikin gidan yana fadin"Alhaji Hafsa kazo ka gani"waje kawai yake nuna masu. Jin ya ambaci sunan Hafsa yasa sukayo waje har Riga rigan fita sukeyi,ganin halin da take ciki yasa Ummu fashewa da kuka tana kirgizata tare da kiran sunanta,cikin sauri Abbun ya jawo mota suka wuce hospital wurin family doctor nasu,da gaggawa ya amsheta kokari yayi ta farfado sannan ya gyara mata jikinta suka mata duk wani Abu da sukasan zai taimaka mata harda wankin ciki,sunyi sa'a babu abunda ya shiga mahaifarta,allurar bacci sukayi mata ya daura mata drip ya fito.a nutse ya masu bayanin fyade aka mata ,amma alhmdllh komai yazo da sauki bataji ciwoba sosai. Ummu kuka take kamar ranta zai fita musamman da ta iske Hafsa kwance kan bed fuska ta kunbure tayi jajir bacci take amma hawaye nabin gefan fuskarta,waya Ummu ta Ciro ta kirawo Ummy ta fada mata tazo Hafsa ba lafiya,kafin tadan fita daga bakin dakin. A hankali Hafsa ta bude idanuwanta da sukayi jajir,zare drip din tayi ta shiga tailet tana rusa kuka tana tunanin waye ya kawota nan,cikin gaggawa Ummy ta iso asibitin bata jira ta Ummu ba ta fado dakin jin kukanta a toilet yasa ta bude kofan ta fada ciki tun daga kasa takebin Hafsa da kallo har samanta jinin dakebin kafar Hafsa yasa hawaye suka farabin fuskar Ummy ta duka ta rungume Hafsa tana fadin"wayayi maki, Haka ". Cikin kuka Hafsa ta bata labarin abunda ya faru murya na sarkewa tace"abun ban haushi bansan su waye ba,ko fuskarsu ban gani ba,bansan menayi musu ba suka illahtamun rayuwa Hafeez ya cuceni ashe soyayya na iya zama haka" kuka yaci karfinta ,kuka Ummy ta fashe dashi suna tsinewa Hafeez ,sannan sukayi alkawarin boye sirrin akan sucewa su Ummu basusan ko waye ba. Haka aka hakura aka boye sirrin don rufin asirin Hafsa,kwanaki kadan ta warke sarai,saidai ta canza,lokacin ta zafafa kiyayarta ga duk wani D'a namiji bata kaunarsu kuma bata tsoran kowa kuma kullun cikin Neman Hafeez take don daukar fansa,ta koma mai zafin rai abu kadan ke hassalata bata shakkar kowa tayi alkawarin bata ba aure kuma bata ganin duk namiji da daraja. Ci gaban lavari Hawaye Maryam ta goge tace"amma gaskiya rayuwar Hafsa abun tausayi ce,sai yanzu na tabbatar bata da laifi ga duk abunda tayi,yaya Hafeez shine daidai daya aureta na tabbatar kodon zumuncinmu bazai goranta mata ba,zai tallafi rayuwarta". Itama Ummyn share hawayen tayi tace"to ki boye wannan sirrin har abada maryam na rokeki". *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 Muhphat luv *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈 *KAINUWA WRITERS ASSOCIATION* *UNITED WE STAND AND SUCCED:OUR AMBITION IS TO ENTARTEIN & MOTIVATE THE MIND OF READERS* NA *MARYAM ISMAIL MUHPHAT* SADAUKARWA GA *HAFSAT* ( UMMU NABIL) *MAIMUNATH* (UMMY ONTOP) *HAFSAT MALAMI* INAMA DUKKAN MUSULMAI BARKA DA SALLAH ,ALLAH YA MAIMAITA MANA *PAGE* 9 Kallon fuskar Hafsa sukeyi data soma motsi tana budar idanuwanta da suka koma kalar ja a hankali,kallonsu kawai takeyi amma har yanzu hawaye basuyi niyyar tsayawa daga kyakyawar fuskarta ba. Cikin sauri Ummy ta fita ta kira Dr ,a hanya ta hadu dasu Mom ,Ummu , Ammi cike da ladabi ta gaeshesu tana fada masu ta farfado Dr ma taje kira, Hamdala sukayi ga sarki Allah tare da gode masa, kafin suka karasa cikin dakin. Anan suka samu Dr harya gama dubata,yace a taimaka mata tayi wanka kafin tasha magani. Babu ko D'ar Mom ta kamata tana mata sannu har toilet ta kaita bayan ta hada mata ruwa mai zafi domin ta gasa jikinta. Badon tasoba tabi umarnin Mom,saboda ba zata iya jayayya da itaba ,gashi yanzu wata irin masifar kunyarta takeji. Tana wanka tana kwaranyar da hawaye da tunanin asirinta ya gama tonuwa ,musamman ma da akace wai Hafeez ne mijinta mai shegen girman kai da nuna isa,uwa uba yacce ta tsani duk wani mahaluki mai irin wannan sunan,ba yacce ta iya a dole tayi wanka tare dayin alwala,kaya Ummy ta miko mata ,anan ta saka kayan sannan ta fito tana tafiya a hankali ,kafin ta fara jero sallolin da ake binta. Bayan ta gama ,suka mata ya jiki,ta amsa ciki ciki,tea Ummy ta hada mata dakyar tasha rabin mug din ,kafin tasha magunguna ,ba dadewa bacci yaynawan gaba da ita. Da misalin karfe 1 na rana ,su Ummu suka tafi gida,akabar Maryam da Ummy,Mom tace zata aeko Hafeez da abinci sannan ya dubata da jiki. Tafiyarsu ba dadewa Hafsa ta farka, da sannu suka bita,kai kawai ta daga masu ta tashi zaune tana binsu da kallo da kuma sauraren firar da sukeyi. Lokacin da Mom ta isa gida yan aekinta harsun gama hada abinci a basket don tayo masu waya ne,da kanta taje dakin Hafeez ,knocking tayi ,a dakile ya bada izinin shigowa,tura kofan tayi ganin Mom CE yasa ya mike da sauri yana kauda idonsa daga kan laptop din dake gabansa,da murmushi ta karaso inda yake tace"anata aeki son?". "Um Mom,barka da rana". A takaice ta amsa tace"ka shirya kaje ka duba Hafsa tana asibiti,ga abinci nan ka tafi dashi". A zuciyarsa yaji wani kululun bakin ciki ya tsaya masa a fili kuma ya wayance da fadin"subuhanallah Mom bari n shirya da sauri naje dubata". Be jira cewarta ba ya fada toilet, itama ta fice,40min ya fito sanye da farar bathtub da karamin towel a hannunsa yana goge ruwan kansa gaban mirrow ya wuce ya shafa mai tare da gyara kansa sannan ya nufi wadrope don nemo kayan dazai saka,black jeans ya dauko da farar T-shirt ya saka gefen bed ya zauna yana saka socks da daure igiyar shoe dinsa ,turarensa mai matukar kamshi da daukar hankali ya fesa sannan ya daura tsadaddiyar agogonsa ta azurfa a tsintsiyar hannunsa,masha Allah ba karamin kyau yayi ba ,ya dauki key din mota da wayoyinsa yayo waje, a parlo ya iske Mom,sannan yake fada mata zai wuce . Shafa kansa tayi sannan tace"Allah yayi maka albarka ,ka gaeshemin da y'ar tawa ,an saka abincin a mota". Akan labbansa ya amsa da Ameen ,sannan ya mike ya fita,tunda ya fito sojojin dake gidan suke gaeshesa ,amma hannu kawai ya daga masu ,da sauri driver dinsa ya iso zai karbi key din motar, jefa masa yayi be jira a bude masa mota ba,ya bude da kansa ya shiga,saida suka fita daga gidan sannan driven mai suna Solomon a girmame yace"yallabai ina zamuje?". Kamar bazaiyi magana ba can kuma yace"general hospital "da muryarsa mai kama da an masa dole ,ba jimawa suka isa harabar asibitin ,da hannu yai masa nuni da bot din motar ya wuce cikin kasaita da izza,mutane sai kallonsa suke,cikin sauri Solomon ya dauko basket din abincin da Mom ta bada yabi bayan uban gidan nasa da sauri. Knocking Hafeez yayi ,Maryam tazo ta bude ganin shine yasa ta basa hanya tana masa sannu ,itama Ummy gaeshesa tayi, sannan maryam ta karbo basket hannun Solomon ta ajiye sannan suka bar dakin. Shiru d'akin yayi na tsawan mintuna ,kafin Hafeez yace" haba ke kuwa daga fara wasan harkin soma ziyartar asibiti duk jarumtar taki". Kamar bazata tankamasa ba kuma dai ta d'ago rinanun idanuwanta tana watsa masa harara tace"meya kawo ka?". Murmushin gefan baki yayi yana mamakin dauriyar yarinyar don tunda yake babu yarinyar dake kallonsa ido cikin ido ta fada masa magana ,a dakile yace"umarnin uwa". Bata kuma kallonsa ba tace"dama ka daina boyeboye ka bayyana masu daukar fansar dake ranka,kuma kai baka isa kasa na daina abunda nayi niya ba". Murmushin gefan baki yayi yana taunar lips dinsa yace"while zanyi maraba dake zuwa gidan bakin ciki ,nabarki lafiya".yana zuwa nan ya mike ya fice har yakai kofa ya juyo yayi saluting dinta ya fice abinsa. Bayansa tabi da harara tare dajan siririn tsaki. Da Dare Hafsa ta matsa a sallameta ta warke ,a dole aka bita yacce takeso suka dawo gida sannan drive yakai Ummy da Maryam gida. Tunkan su dawo asibiti su Abbun suka yanke shawarar a maido da dukkan auran yaran nan da sati biyu ,ayisa rana daya ,don haka Abbun yace Ummu ta turo masa Hafsa. Jikinta ba kwari taje ta durkusa gaban Abbun tana gaeshesa ,amsawa yayi yana tsura mata idanu ga tausayinta da yakeji amma a dole ya dake don bayaso ta maidashi karamin mutum dukta rame ta fita hayyacinta. Gyaran murya yayi yace"Hafsa na kiraki ne na fada maki auranku ya dawo nanda sati biyu tare danasu Ummy saiki fara shiri umarni na baki". Dukda hawayen dakeson zubo mata,amma ta rikesu tace" na gode Abbun Allah yasa haka yafi zama alkairi". Da Amin ya amsa yana saka mata albarka ,sannan ta mike ta koma part dinta ta kwanta tana warwara da kullewa. Washhhh na gaji gaskiya,nima bari n lula tunanin mai gira na🙊sora kuce zumudi nakeyi irinsu o'o Allah ya gafarta ma iyayenmu ya kyautata karshenmu *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈 *KAINUWA WRITERS ASSOCIATION* *UNITED WE STAND AND SUCCED:OUR AMBITION IS TO ENTARTEIN & MOTIVATE THE MIND OF READERS* NA *MARYAM ISMAIL MUHPHAT* SADAUKARWA GA *HAFSAT* (UMMU NABIL) *MAIMUNATH* (UMMY ONTOP) *HAFSAT MALAMI* DAGA MARUBUCIYAR *SANADIN GATA* *DALILIN SO* *YAUDARA KO BUTULCI* *HANAN* *ASALI NA* *PAGE* 10 Rufda ciki Hafsa tayi tana tunano kalaman Abbun akanta,yanzu nan da sati 2 za'a daura mata aure?,duk da irin yacce taso su fahimceta sunki,itakam ya zatayi da rayuwarta da boyyen sirrin dake shirin tonuwa Wanda taketa faman boyonsa ,wasu zafafan hawayene suka gangaro busa kyakyawar fuskarta. Dafata da Ummu tayi shine yasa ta dago jajayan idanuwanta tana kallon Ummu. Murmushin karfin hali Ummu tayi ta tada ita zaune ,ta dafa duka kafadunta da hannayenta a nutse tace"Hafsa". Cikin sanyayyar murya ta amsa da"na'am Ummu". "Inaso ki saurareni ,ki kuma bude kunnuwanki kiji mezan fada,Hafsa kaddara ta riga fata,Allah yasan ba zuwa kikayi kika bada kanki ga wani d'a namiji ba,shiya kaddara komai a rayuwarki,komai zakiyi ki tsaida zuciyarki wuri d'aya ,abunda ya faru dake baya nufin ki yanke kauna,kice ke bazakiyi aure ba,sunnar manzonmu ,da iliminki,fargaba ba taki bace,komai zakiyi kiyishi da yakini,domin yakini na kawo nasara a rayuwa ,rashin karfin gwaiwa yana kawo rashin tabbas,kibarwa Allah komai,ki maida kanki garesa saiki samu saukakkar hanya,amma tunani da shiga kunci ba naki bane ,domin bazasu taba baki karfin zuciya ba". Kalaman Ummu sun shiga Hafsa ,don haka ta goge hawayen idanuwanta ta fada jikin Ummu tana kokarin mayar da wasu hawayen dake kokarin zubowa. Tun daga ranar Hafsa tadan rage nuna damuwarta ko kadan batason hankalin mahaifiyar nata na tashi musamman data riga tasan matsayin Momy a wurin Ummu,dole take boye damuwarta gashi da anyi auran zasu wuce London zaiyi wani cos acan da aka turashi tsawan shekaru biyu,shine abunda yafi damunta,musamman data lura rashin kunyar da taimasa shiya haddasawa zuciyarsa son auranta donko ya Dade da bayyana mata hakan. Niko dake labe nace ah lallai akwai kallo,shiru nayi da bakina don kada ta jiyoni ta hadani da Mrs sardauna,a hanani binsu London kwaso rahoto🤪💃🏻💃🏻 ************** Kowanne bangaro na amaran da anguna shirin biki sukeyi,musamman su Ummy da suka dage saisunyi Dinner, itako Hafsa iyakarta ido ,bata cewa dasu komai duk tayi sukuku gata nan dai,sunsha gyara sosai ba kamar Hafsa da kowa yafi saka idanuwa kanta,bata fita ko ina ,fatarta sai sheki take ta kumayin sulub da ita tana sheki,musamman Momy ta dauko mai kyara daga Sokoto domin ta gyara mata yaranta,daran biki mai lalle da kitso tazo ta kunshesu tare dayi masu kitso ,ga kamshi daya kama jikinsu ko ina suka gitta saika juyo. Da Dare da misalin karfe 8:00pm ,kowa sai shirin Dinner yakeyi ,ga kawayensu cike da gida Wanda su Maryam suka gayyata,a gidansu Ummy masu makeup suka iskesu domin shiryasu Momyce ta turosu,kafin angunansu suzo daukarsu zuwa holl din da za'ayi abun. Maryam na hango shirye cikin kayanta pink and blue tayi masifar kyau sosai ,sai sheki take komai yaji ta fito tsab da ita,Ummy ce kefanta itama ta shirya kayanta purple and white tayi kyau sosai abun Das da ita gaskiya alhmdllh,sannan aka fito dasu domin angunansu sun iso ko wacce ta shige motar nata gashi dukan kwashe kawaye ,suka nufi wurin Dinner din. Hafsa kuwa kwance take a bed tayi rufda ciki tana sharbar kuka da muryarta dishashiya,dakyar Ammi ta lallabata ta tashi ta d'arwayo face dinta tazo aka soma shiryata,ga wani masiffan ciwan kai da take fama dashi tun jiya badon tasoba ta tsaya aka shiryata cikin gown red colour sai head black, tayi matukar kyau sosai cikin shigarta ta red and black sai zuba kamshi take ,tana zaman jiran tsammani hakanan taji zuviyarta ta fara tsinkewa bata kara tsurewaba saida taji ance ta fito Hafeez na waje,raurau tayi da ido alamun kuka,Ammi tace kada ta sake taga kukannan indai tanaso su shirya,ba yadda ta iya ta jawo hillshoe dinta black colour ta daura a kyakyawar kafarta datasha zanan lalle ja da baki ,a hankali ta soma takowa har zuwa inda motarsu take. Cikin sauri Adam ya fito ya bude mata baya inda Hafeez yake,tun kafin ta shiga kamshin turarensa ya addabi hancinta ,a hankali ta shiga motar,ya rufe ya dawo mazaunin driver yaja motar zuwa holl din. Tunda ta shiga motar kanta ke kallon kasa batamasan sun isoba saidai ta tsinkayi muryarsa yana fadin"OK so kike na fito dake ko?". Bata basa ansa ba ta zuro kafafunta ta fito,cikin rashin sa'a Ashe ta rufe da rigarta,Jan hannunta yayi, aeko tayo baya zata fadi,sora kadan takai kasa yasa hannuwansa ya rungumota ,aeko idanuwanta a rumtse gam harsun ciko da hawaye tana shirin tajita a kasa,siririn tsaki yaja ya bude motar ya fito da rigai ,yace"saiki tashi bakyauya kawai dake". Jin furucinsa yasa ta bude daradaran idanuwanta tana aeka masa da kallon tsana,sai yanzu ma taga shigarsa sanye yake cikin red suit sai inner black da shoe black ga tsadaddiyar agogonsa ta azurfa yayi kyau sosai ,iska ya hura mata a fuska yace"yadai meye na kallon?". Baki ta tabe tace"meye abun kallo jikin bakyauyen mutum"ta karashe maganar tana murguda baki. Lips ya ciza alamar zakiyi bayani,ya kama hannun suka shiga cikin holl din ,komai a tsare wurin yayi matukar kyau,duka amaran da angunan sun hallara su kadai ake jira don haka suna shigowa aka para program. Aradun Allah na gaji 🤪🤪 Allah ka gafartawa iyayenmu,kayi mana kyakyawan karshe Muhphat luv *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈kainuwa writers association Sadaukarwa ga Hafsat (ummu nabil) Maimunath (ummy ontop) Hafsat malami Na Maryam Ismail Page 11 Take a wurin MC ya fara gabatar da shirye shiryen da suka tsara zasuyi a wurin,kowa ka gani fuskarsa dauke da farin ciki marar musaltuwa,fiddo amare yayi daya bayan daya a wurin sukayi rawa,har ya iso ga Hafsa a hankali ta tako har zuwa filin tsaye kawai tayi kanta a kasa,ko kadan batayi tsammanin fitowar Hafeez ba,saidai taji ya fara mata ruwan daloli yayinda Abduol ke gefansa yana zuba masu a tare,dara daran idanuwanta ta sauke akansa,murmushi ya mata tare da kashe ido d'aya,baki ta tabe ta juya. Cake aka fito dashi na murnar auran nasu, wuka ya dora a cake din yana tsareta da ido alamar ta dora nata itama,kafin ta aekata haka ta tsinci muryar MC din yana fadin "Amarya ke muke jira,Ku yanka cake din tare da ciyar da juna". A kasalance ta dora hannunta akan na Hafeez,wani sock sukaji gaba dayansu ,saurin kallon juna sukayi,a hankali suka yanka cake din ,kad'an ta dauka hannunta na kyarma takaishi bakin Hafeez ,saidai ya rike hannunta sannan ya idasa dashi baki yana wani kyataccen murmushi,harara ta watsa masa tace"ka daina wani zakewa malan". Bece komaiba harya ebo cake din ,ciko hannunsa yayi ya dafe kanta ya tura mata a baki dukya bata bakin,murmushin mugunta yayi yana kashe mata ido,bata kuma tsinkewa da lamarinsa ba saida ta jiyo harshensa yana lashe na gefan bakinta daya bata mata,zaro idanuwa tayi hakan yayi dadai da ihun da mutane suka saka ana masu hotuna da lika masu kudade tare da sakin sauti,wani kululun bakin ciki yayi mata tsaye a zuciya tana kwabe fuska. Cike da kallon tsana Suhailat ke kallon abunda ke faruwa ,hawayen idanuwanta ta tashe tana fadin"never,bazan taba bar maki Hafeez ba Hafsa kinyi karya soyayya tafi karfin nan mu zuba mu gani" "Come down sister ,meye na tada hankali har haka,zaizo hannune" Adam ya fada yana kashewa kanwar tasa ido. Murmushi tayi suka tafa. Haka aka gudanar da wannan Dinner din wasu na farin ciki wasu akasin haka har lokacin tashi yayi Next day Da misalin karfe 11:00am dubban al-umma suka shaida daurin auran MAIMUNATH DA MUHAMMAD,MARYAM DA SAGIR,HAFEEZ DA HAFSA akan sadaki dubu dari dari,angunan na hango baki be rufuwa sunyi matukar kyau ,masallacin dankam da mutane ko kadan baka banbance wurinka wane yazo ko yaya. Faduwar gabace ta ziyarci Hafsa daidai lokacin da aka daura tare da sakin cup din hannunta hawayene suka fara ambaliya a kyakyawar fuskarta ,da kyar aka lallasheta aka shiryata haka dai akayi yinin ranar jikinta sukuku. Da yamma aka kaisu Abbun da Daddy da Abba suka masu huduba mai ratsa jiki,da kuma sanar dasu muhimmancin aure,kuka kam sunshashi musamman da akazo rabasu kowacce za'a kaita gidan mijinta,sosai Ummy da Hafsa suka rike hannun juna suna sharbar kuka,saida akayi da gaske aka rabasu ,aka wuce da kowacce gidanta,Ummu ko bata iya cewa komaiba sai Allah ya bada sa'a da juriyar hakuri ta koma dakinta. Tunda motar Abduol ta shigo gidan,Momy ta fito da farin ciki ta kamo hannun Hafsa tana fada mata tayi addu'a kai tsaye part din Hafeez ta wuce da ita dayasha gyara sai kamshi yake saida ta tabbatar tayi addu'a sannan ta shiga da ita har bedroom ta dorata bisa gado tayi addu'a sannan ta fito tabarta da yan'uwanta a ciki,kuka kawai Hafsa keyi hada shidewa . A gurguje pls Har akayi walima washe gari Hafsa bata saka Hafeez a idanuwanta ba,ko kadan hakan be dameta ba don tana ganin yanuwa zagaye da ita ,saidai tana kewar rashin Ummy a tare da ita ,gashi babu waya wurinta bare ta kirata. Da yamma kowa ya yaye sai a lokacin ido ya raina fata dataga babu kowa a tare da ita kuka ta saka tana tunanin sabuwar rayuwar dake dosota,Momy tazo ta fito da ita tana rarrashinta tasa a kara gyara dakin kafin Hafeez ya dawo. Kuyi hakuri da wannan inada exams yau,ina barar addu'arku. Allah ka gafartawa iyayenmu ,kayi mana kyakyawan karshe👏🏻 Muhphat luv *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈kainuwa writers association Na Maryam Ismail Sadaukarwa ga Hafsa(ummu nabil) Maimunath(ummy ontop) Hafsat malamie Page 12 Cike da takunsa na kasaita ya shigo part din Momy ,a parlor ya sameta kishingide tana duba jarida,takalman kafarsa ya sabule ya tako a yankali ya duka gabanta tare da fadin"Momy barka da wuni". "Yauwa barka dai Muhammad, ya hidima?" Da Alhmdlhllh ya bata ansa a gajarce,bata kuma cewa komai ta tashi ta haye sama domin taho da Hafsa. Da kallo ta bita, zaune take a sallaya da alama sallah ta idar ,zuwa gabanta ta taka ta isketa tana fadin"y'ata" Ko kadan Hafsa bataji shigowar Momy ba cikin sauri ta mike tana gaesheta,murmushi tayi tace"muje mijinki ya dawo,zaku tafi part dinku" A kunyace naja mayafi na rufe fuskata,tayi murmushi ta jani a hankali har kasa,inda yake zaune ta zaunar dani,taja hannuna ta saka cikin nasa alama tayi masa daya rike,haduwar hannuwan namu ba karamin sock mukaji ba amma kaina na kasa na kasa kallonsa. Komawa tayi ta zauna ta dora d'aya kan d'aya tace"Muhammad inaso ka bude kunnuwanka da kyau ka saurareni ka kuma fahimceni,kaga Hafsa amanace a wurinka ,Allah yasan mun karantar dakai ka kuma San girman amana,banaso naji balle na gani,in kayiwa hafsa ni kayiwa,Hafsa yarinyace karama dole kayi hakuri daduk wani abu da zakagani a tare da ita,sai kana nuna mata nasan insha Allah zata zama yacce kakeso,Hafsa nada tarbiyya kuma nutsatsiyace mai ilimi wacce ko wanne d'a namiji zaiyi alfahri domin samunta a matsayin matarsa,nasa halinka baka zalunci to kada ka aekatashi ga Hafsa ka rike amana Muhammad " Kansa a kasa ya furta "insha Allah Momy,zan sauke duk wani hakkina dake kanta". Murmushi Momy tayi tace"Allah yayi muku albarka" sannan ta maida kallonta ga Hafsa tace"y'ata ki saki jikinki nida Ummu ba banbanci komai kikaji ki fadamun ,kiyita hakuri kinji bautar Allah CE zakiyi ki rike mijinki,insha Allah rana kamar tayau kuna London ". Kaina a kasa na furta" na gode, sosai Momy Allah ya kara girma da daukaka". Da Ameen ta ansa sannan ta rufemu da addu'o'i kafin tace mu tashi muje(Allah ka gafartawa iyayenmu ka hadamu da surukai masu sonmu don Allah👏🏻) Kamar kwai ya fashemun a ciki haka nake biye dashi yana rike da hannuna har muka kara part dinsa ,sannan ya sakeni ya wuce ciki,a chair na zauna ina katewa dakin kallo da yasha gyara komai na dakin pink an kawatashi sosai yayi matukar kyau. Cikin sauri officer japet ya iso gaban ,Captain Abduol yai saluting dinsa tare da kanewa yace"yallabai ga ledon daya bada"cikin girmamawa ya mika masa ledar tare da dukar da kai. Murmushi captain Abdul yayi ya karbi ledar yana mika masa wata iri daya da waccan yace"pls japet ka kula da aekinka sosai kaga ni jibi zan wuce London kada ka bari Captain Hafeez yaci duk abunda Captain Adam zai bashi kadaisan komai ke faruwa". Cike da girmamawa Japet ya ansa da insha"Allah sir hakan bazata faruba komai zai tafi yadda ka tsara har suzo su iskeka". Murmushi kawai Abdul yayi ya tada mota yabar wurin cikin sauri Japet ya isa part din ogan nasa ya fara knocking kofa. Siririn tsaki Hafeez yaja hakan yayi daidai da fitowarsa daga wanka ,jallabiya ya zira sannan ya fito ya nufi kofan bece komai ba ya bude kofar,saluting dinsa Japet yayi ya gaeshesa sannan ya mika masa ledar,hannu kawai ya d'aga masa ya karba ya koma ciki. Da kallo ya bita ta dukunkune wuri d'aya da Alama bacci ya dauketa,bubuga side na chair din yayi ,a tsorace ta farka tana juyejuye. Tabe baki yayi yace"tashi muje daki "be jira cewarta ba yai gaba abinsa,kasancewar dakin bedroba) d'ayane dole zasu zauna tare,jiki a sanyaye ya nuna mata hanyar toilet yace"ki shiga kiyi wanka,don bazaki kwantamun haka ba,ga kayanki nan Momy ta bada" be kuma yin maganaba ya koma kan sofa ya zauna yana latsa waya. Kamar yana kallonta ta murguda masa baki ta bude trolley ta dauki kaya marassa nauyi da hijab ta shige toilet abunta,lallai an narka dukiya a ciki ya tsaru matukar tsaruwa wanka tayi tare da alwala ta canza kaya a ciki,kafinta fito saida ta fara lekowa taga koya kwanta yananan yadda ta barshi,a hankali ta soma fitowa sannan ta samu gefan bed ta zauna. Murya ciki ciki yace"ina fatan kin gyara mun bandaki ,baki barsa da dattiba ba irin na gida bane". Dago kai tayi tana kallonsa sannan tace"ka iya shiga ka duba malan". Beyi mamakin ansarta ba don yasan zata aeka ,mikewa yayi yazo har inda take ya sunkuyo har sunajin numfashin juna yace"ki kama kanki,banason raini inba haka ba zakiyi bayanine,zakiyi zaman bonus a garin nan,kiyi komai kika iya,tashi muyi sallah"be jira amsarta ya shimfida sallaya. Bata da zabin daya wuce ta bisa,shi yajasu sallah ,bayan sun gama yace ga kaza nan da fresh milk tasha,banza ta masa.mikewa yayi ya dauko da kansa ya ajiye gabanta yace"maza ki cishi yarinya gidan Hafeez ba'a kwanan yunwa "a daure yayi maganar babu alamun wasa tare dashi,ba laifi tasha fresh milk mug daya ta kuma ci naman sannan tayo brush ta kwanta gefan bed,be kuma kulataba ya gama abunda yakeyi a system sannan yasha fresh milk ,yayi brush ya kwanta a sofa amma fir bacci yaki zuwa masa wani irin ciwan mara ke daminsa ya matsananciyar sha'awa data tusoshi gaba be taba jin irinta ba. Ita a bangaren Hafsa haka ya kasance juye juye kawai take abun duniya ya dameta. A hankali ya daga runannun idanuwansa yana kallonta datayi lamo a bed,ko kadan baya gane komai ya rude besan meyake aekatawa ba,ko kadan besan ya isa a bed dinba ,juyowa tayi da sauri tana nishi sama sama a hankali ta bude baki zatayi magana,kawai ya hade bakinsu wuri d'aya ,zaro ido tayi a tsorace amma ba halin magana tun tana ganin abu da sauki har yayi nasarar fidda hijab din jikinta batai auneba ta shiga maida masa martani domin salon da yake mata na dabanne saida ya fara addu'ar saduwa da iyali ta farga, shiko gogan beji be gani tuni ya lula wata duniyar duka da yakushi ya shasu amma ina (INA ganin wasa ya canza na tattara yan matan kafafuna na lulo duniyar parlor ina jiyo ihun Hafsa😜😀😀saboda sister ta hanani dauko ruhota su Ontop ba) Be saurara mataba saida yaji ya gamsu sosai ,sannan ya mirgina gefe yana numfashi.itako hawayene kawai ke zuba a face dinta bata iya d'aga koda d'an yatsanta. Allah ka gafartawa iyayenmu,kayi mana kyakyawan karshe👏🏻 *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈kainuwa writers association Na Maryam ismail Sadaukarwa ga Hafsat (ummu nabil) Maimunath(ummy ontop) Hafsat malami Page 13 Jiki ba kwari ya shiga toilet yayi wanka yayi wankan tsarki sannan ya fito ya canza kaya, a hankali yazo gefanta ya tsura mata idanu, tuni bacci ya dauketa tana maida numfashi a hankali, fuskarta da tayi jajir ya tsurawa ido, saurin kauda idanuwansa yayi ya sulale gefe tare da dafe kansa ga matukar tashin hankali a tare dashi bansan me yake tunawaba saidai naji yana istikfari ga idanuwansa da sukayi jajir a haka shima bacci ya daukesa, kiraye kirayen sallar asuba ne ya tasheshi ido yadan zaro ganin yadda suka nakalewa juna, a hankali ya sauketa daga faffadan kirjinsa ya fada toilet yayi alwala ya wuce masallaci, be jimaba ya dawo jallabiyar jikinsa ya cire ya shiga toilet saida ya cika bathtub din da ruwan zafi sannan ya dawo ya sungumeta, saurin bude ido tayi zatayi kuka, kallonta yayi da alamar ta masa shiru fuska daure, ba yadda ta iya ta tsuke bakinta cikin bathtub din ya sakata, a take ta saki kara, be kulataba saida ya wanketa tas ya gasata, ba tare daya dubetaba yace"kiyi wankan tsarki"ya fice abunsa. Bin bayansa tayi da harara sannan tayi wankan ta dauro alwala ta dauro towel cike da kunya ta fito tana sunne kai, sallaya taga ya shimfida mata da hijab akai dauka tayi ta gabatar da sallah, tana idawa ta mika mata mug cike da tea sai magani, ganin zata kawo wasa yasa ya daure fuska ba shiri ta shanye tea din duk tsoranta da magani haka ta shanyeshi tana yunkurin amai, harararta yayi yace"wallahi kikamun amai saikin shanyeshi" Cike da masifa tace"to saika matsa ae mlm"ta karashe maganar da murguda karamin bakinta,be kulataba har bacci ya dauketa sannan ya maidata a bed ya rufeta ya fice parlor abunsa. Da murmushi cike da soyayya take kallon mijin nata tadan nisa tace"Ya Abduol wannan ba abun danuwa bane musamman da kyara kakeso ka kawo, nima zai taimaka maka har tsawan rayuwata, ka daina tada hankalinka HAFEEZ mutumne zuciyace jikinsa dole zai aje makamansa ya kuma zauna da matarsa lafiya insha Allah" Murmushi Abduol yayi yana shafa lallausan gashin Fatima a hankali ya furta"l love u my mata kullin kina karfafa man gwai ina godiya ga Allah daya azurtani da mata irinki" "I love u too Abban Ahmad, ni zanyi godiya ga Allah dayasa nafi KO wacce mace sa'a a duniya" Tab wallah nidai bandani eheee, KO ku kun yarda😏😏 Haka sukaci gaba da soyewarsu da fadin kalamai masu dadi, da niyyar gobe zasuje gidan HAFEEZ before su wuce London Da wuri Momy tasa aka hada breakfast tana niyyar aeko dashi ya shigo parlon rungumeta yayi tare da fadin"ina kwana Momy" Murmushi tayi ta amsa cike da kulawa sannan tace"ina y'ata Ina fatan tana lafiya" Fuska sake ya amsa da "tana bacci"karasawa yayi wurin Daddy tare sukayi break suna fira kamar wasu abokanan juna sannan ya dauki break din da Mommy ta hadawa HAFSA ya shiga part dinsu, bedroom ya shiga jin karar ruwa ya tabbatar masa da tana toilet da kuma ganin ta gyara dakin, saman sofa ya koma ya zauna tare da lumshe idanuwansa kamar me bacci. Fito tayi daure da towel tana tafiya cikin natsuwa, zaro ido tayi da ganinsa don bataji shigowarsa ba tsaye tayi ta kura masa ido ganin kamar yana bacci, kamar a mafarki taji yace"Kallon fa, kika tsareni kamar wata Mayya? " Fuska daure tace"yo mezan kallah munin kome, koni mayyace ae banacin irinku malam". A hankali ya tako zuwa gabanta yasa hannunsa ya matse mata lips, kara ta saki saboda jin zafin daya ratsata yace"Ki kama kanki, kina fadamun magana saina kumbura maki baki, Ki sameni a parlor". Tsaki taja sannan ta isa gaban mirrow mai ta shafa da powder sannan ta zura dogon riga ta daura Dan kwalinta ta fito parlon bata tanka masaba ta zauna kasa nesa kadan dashi. Basket din ya bude ya cika plate da fatan dankalin turawa da yaji attarugu da kayan kamshi sannan ya tsiyaya mata Lipton a cup Wanda sai tashin kamshi yake, turawa yayi gabanta yace"inason plate da cup yanzu". Zaro ido tayi cike da mamaki tace"waini zan cinye wannan tab, kamar wata rumbuwa wallahi bazan iyaba eheee" "OK kada kici, yanzu kamanninki zasu canza, ae nima cewa akayi ma tsareki kici da yawa" Harara ta maka masa aeko ya yunkuro zai kamota, ta mike da gudu ta dawo bayan chairs na parlon tana mashi murgude da baki. Allah ka gafartawa iyayenmu *TABON DA NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈kainuwa writers association Na Maryam ismail Sadaukarwa ga Hafsat (ummu nabil) Maimunath(ummy ontop) Hafsat malamie 14 Kallonta yayi beyi mamakin abunda tayi masa ba, yasan zai samu fiye da haka amma zeyi maganin abun duk abunda taji ta iya tayi domin suna gabon Momy ne don ko kadan be canja kudirin auranta a kansa ba, murmushi mugunta yayi kafin yace"ke kizo kici kafin na bata maki rai"ya karashe maganar fuska bace. Takowa tayi a nutse har gabansa kafin tadan rankwafa tace"malam daina daure fuska, ba abu bane mai sauki HAFSA taji tsoranka" "Ki daina kirana malam, donba bukatar girmamawarki nakeba HAFEEZ ma iz OK". Murmushin takaici da tuno wani abu tayi kafin ta bata fuska tace"I can't, cos babu suna mafi muni a rayuwata sama da HAFEEZ "daukan abincin tayi tayi hanyar bed room. Sosai maganarsa ta basa mamaki be son meye ya shiga kan HAFSA ba, shidai kam yasan ya tsani HAFSA kuma ya auretane don maganin rashin kunyarta amma kuma yana mutuwar son sunan HAFSA saboda wani dalili nasa na daban a rayuwarsa. Haka sukayi yinin ranar babu walwala a tattare dasu musamman HAFSA da tarihin rayuwarta ya shiga dawo mata sabo fal a ranta ga wata irin tsar HAFEEZ dake kuma ruruwa a ranta saboda yaso fara nuna mata halin maza data canfasu dashi musamman da bata taba daukar mai suna HAFEEZ adali ba, ga kewar Ummy dake damunta dukta damu kanta. Shiko gogan ko a jikinsa, don ya barta tayi duk abunda tasa kanta ko kadan bayajin tausayinta balle alamun canjin ra'ayi a kanta. Da Dare kam be tausaya mata ba, haka ya murjeta iya son ransa ko a kwalar rigarsa dukda hada mugunta ya hada mata cewarta. Next day Tun safe da suka fita gaeshe da Momy sa sanar mata zuwan Abduol gidan da iyalinsa ga kuma Adam da suhailat suma zasuzo, ba kakkautawa ta saka masu aeki shirya lafiyayyan abinci don tarar bakin Dan nata, ba yadda HAFSA bataso saka hannu ba amma Momy ta hana tace taje ta huta, kasancewar ta gaji sosai jiya tana komawa part dinsu bacci yayi awan gaba da ita, ba ita ta farkaba sai wurin 1 agaggauce tayi wanka tare da dauro alwala ta fito kai tsaye kayan sallah ta saka tare da kabbara sallah. Ba yabo ba fallasa ya shigo dakin sai zuba kanshi yake kananun kayane jikinsa black jeans sai white T-shirt gashin kansa a kwance lub yasha gyara, ganin tana sallah yasa ya jirata ta idar, saida ta isa gaban mirrow tare da zama a stool kafin ya isa cikin takunsa na kasaita tare da dafa duka kafadunta sanyayyar ajiyar zuciya suka sauke a tare sannan yadan daure fuska yace"sai kiyi sauri baki na parlor, and idan kikamun shirme wallahi nida kene"yana zuwa nan ya fice zuwa parlor, da gudu Ahmad yayo kansa yaro Dan shekara biyar kyakyawa dashi sak Abduol, yana fadin"oyoyo Uncle H". Ware hannuwansa yayi tare da rungumar Ahmad sosai a jikinsa yana matukar son yara musamman Ahmad daya kasance na hannun damansa a hankali ya furta"I miss u my Boy", dariya Ahmad yayi kafin yace"Uncle ina Aunty?, Momy tace ka auromin sabuwar Momy sun zama su biyu kamar kaida Daddy". Dariya yayi da shafar gefan fuskarsa yace"My Boy surutu zomu zauna tana zuwa". Cike da zolaya da Fatima ta saba masa take tsokanarsa Abduol na tare masa suna dariya cikin farin ciki. A nutse ta tako zuwa parlon sanye take cikin material pink colour gown ta masifar yi mata kyau ga dankwali ta daura kamar gwargwaro awarwaro da sarka dukda surkin blue a jiki sanyenyen kamshi take fitarwa ga gyalenta karami blue tadan yafa a jikinta sosai da sosai tayi kyau fuskarta dauke da fara'a ta karaso inda suke tare da zama kusa da HAFEEZ tana fadin"barkanku da zuwa na saneku lafiya" Bata rufe bakiba Ahmad ya karbe da fadin"Uncle Aunty mekyau ce sosai ka iya zabe" Dariya suka kwashe da ita banda gogan naku daya murmusa yana shafa kan Ahmad, tsagwayam ya koma a jikin HAFSA da zama yana mata surutu sosai yaron ya shiga ranta, a jiyeshi tayi tare da dauko masu ruwa da lemu a tray ta aje tana fadin"bismillanku sister "a hankali suke kurbar lemun tare da fira, sosai HAFSA ta birge Fatima donta lura tanason mutane gashi ta iya fira. Shigowar Adam da Suhailat ne ya Katse masu fira tare da amsa sallamar dake bakinsu, sororo Fatima takebin Suhailat da kallo dukda wannan ba shine Karo na farko da suka haduba sanye take cikin wani matsatsan gown na atamfa ga shoe hils sosai ga uban makeup an jabga anyi dauri irinna yan duniyar nan ga gashin doki baje a baya wani siririn gyalene yabude a kafadarta bata jira isoba tazo ta zauna dab da HAFEEZ tayi daya kan daya tana karairaya yayinda Adam ya washe baki ya zauna kusa da Abdul tareda basa hannu. Still HAFSA ta tsaya dake shigo ita da masu aekin Momy dauke da manyan trays a hannunsu, kauda kai tayi ta karasa dining cewa tayi su aje zata jera, kafin suka fice bayan ta gama jerawa ta shigo parlon cike da takun izzah suna kallon kallo itada Suhailat data kura mata ido kamar mayyah. Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe👏🏻 *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈kainuwa writes association Na Maryam ismail Sadaukarwa ga Hafsat (ummu nabil) Maimunath (ummy ontop) Hafsat malamie 15 Wani irin murmushin mugunta HAFSA tayi Wanda yayiwa suhailat wuyar fassarawa take shakkar HAFSA ta kamata ta dukar da kanta, cikin takun kasaita da jan hankali ta iso gaban HAFEEZ ta duka gwaiwowinta a kasa ta dora kyawawan hannuwanta Wanda adon lalle ya Kara kawatasu ta dorasu akan cinyarsa tare da kashe ido tace"Y'allabai ur food iz ready, kaga ga baki muje suci abinci kaima kasan banso kana zama da yunwa"ta karashe maganar cike da shagwaba. Mamakine karara ya ziyarci zuciyar HAFEEZ ganin kada su gane da Wani abu yasa ya kakalo murmushi tare da mikewa yana rikon hannun Hafsa bako kunya ta makale a jikinsa, shidai nasa ido. Suhailat kuwa saida tayi da gaske sannan tayi kokarin tsayar da kukan dake mata yawo a zuciyar da kuma sake daukar kudirin shiga gidan HAFEEZ kota ya ya. Shikam Adam mutuwar zaune yayi bakinsa na kyarma da alamar magana amma ya kasa furta komai ya mike tare dajan hannun kanwar tasa yana mata nuni data daure. Wata iriyar dariyan gefan baki Abduol yayi yana murna da HAFEEZ ya samu mata wayayya wace zasu iya hada kai su cetoshi daga cutar dasu suhailat ke shirin aekatawa garesa. Kowa zuciyarsa cike da tunani iri iri suka isa dianing din, cikin salo na daukar hankali Hafsa tayi saving dinsu gaba daya kamshi dukya kewaye wurin, a plate daya ta zuba nata da HAFEEZ, a nutse take ciyar dashi daga kasan table yayi nasarar take mata kasa yana jujuya kafarsa akan tata. Wani irin azababban yafi ya ratsata ta daure ta kuma matsowa dab dashi ta sassauta murya tace"haba malam yada zalunci haka, bansan mugunta daga taimako"ta karashe maganar cike da murmushi da kulawa. Shima murmushin ya shigayi kafin yace"rokonki nayi ne, kinbi kin wani manneman saboda kwakwa da tsabar kishi". Dariya tayi mai sauti ta kanne ido d'aya tace"Ashe kishi mezanwa kishi anan sai anaso ake kishi, darajar abokanayenka kaci wallahi". Haka suketa fira da murmushi muskarsu suna fadawa juna maganganu masu zafi. Ko kadan kasa gane firar da suleyi sukeyi a zatonsu fira sukeyi me dadi hankalin Adam tashe yana tunanin yaushe HAFEEZ da HAFSA suka kulla wannan soyayyar bashi da labarinta. Abduol kaf ya fahimce komai tsakanin HAFEEZ da HAFSA murmushi kawai yayi daya gane duniyncinsu. Haka sukayi yinin ranar like da juna amma babu ko alamar shiri a tare dasu, anan suka masa bankwana suka tafi don yau Abduol zai wuce London da iyalansa Adam kuwa sai gobe. Sosai Hafsa taji dadin zama da Faty da zasu tafi sun cika Ahmad da kayan arziki suka rakasu har mota kafin suka dawo ciki. "Dallah malama dagani katuwa dake kin cikani da nauyi kin wani nanikemin saboda tsabar sanin maza, kya iya hakurin dare kafin ki samu abunda kikeso". Maganganunsa sosai sun shiga HAFSA saidai ko kadan taki basa damar fahimtar haka a tsawace tace"meye ke gareka dahar za'a nanike maka meka iya a sarrafa macan, ko maza nikebi kai baka jerin wa'anda zan iya hada shimfida dasu"bata jira cewarsaba tayi shigewarta bedroom rai bace. Shikam mutuwar tsaye yayi yana tunanin Hafsa bata can a hali dole ya canza takunsa ya kuma san yaxaiyi daita ta fahimci shine samanta taja wa bakinta linzami ta daina yaba masa duk maganar da tazo bakinta. A gurguje pls Rana bata karya yau ta kama ranar tafiyar HAFEEZ da HAFSA London jirgin yamma zasubi abubuwa da yawa sun faru, da safe Momy tasashi ya kaita gidan Ummy da Maryam ta kuma yowa iyayan nata bankwana. shiri tayi cikin wani tsaddan less purple colour yana da pattern blue colour tayi kyau sosai dinkin riga da zani gyale ta yafa ta feshe jikinta da turare sosai ta fito matar manya ga fuskarta dauke da farin ciki marar musultuwa duk hararar da HAFEEZ ke aeka mata taki kulashi sallama sukawa Momy suka wuce gidan Ammi(Ammin Ummy), shike driving ko kallonta beyi ba gashi yasha ado cikin blue din shadda yayi masifar kyau musamman daya murza hula sai fitarda sihirtaccen kamshi yake, yana isowa tun kafin ya tsaida Mota a gate taso ficewa saida ya rike hannunta tare da matsewa sannan ya saketa ya fito, harara ta watsa masa sannan ta fito, aeko beyi auneba yaji ta sakar masa mugun muntsini a hannu tare da gwalo ta ruga a guje tana fadin"Ammina, Ammina kina ina". Mutuwar tsaye yayi yana bin hanyar da tayi da kallo wato dai ba'a cin Hafsa basillah murmushin mugunta yayi tare da fadin"yau na karshene ae Yarinya". Ammi dake saukowa daga stairs tana bin Hafsa da kallo a guje ta fado jikinta tana fadin"I miss u Ammi na"tare da yi mata kiss a kumatu. "Ohni Haryau y'ata bata girma ji yadda kike gudu saikin fadi halan"Ammi ta karashe maganar tana rungumar y'ar tata. Dariya sosai Hafsa tayi tace"wlh Ammi na girma bakiya yadda na natsuba". "Hm kyadai natsu"sannan ta jata suka zauna a chair, sosai Ammi taji dadin ganin Hafsa suka gaesa cike da farin ciki sannan take tambayarta Ina mijinta. Dariya tayi tace"Ammi yana waje". Salati Ammi tayi tace"haka akeyi kibarmin D'A a waje, kedai baki barin shiririta maza kije ki shigo dashi" Bata jira cewartaba ta nufi dakinta don dauko mayafi. Tsaye ta iskesa jikin mota, fuska kwabe tace"bismillah"zata juya ya riko hanninta yace"ina bukatar Dan jagora ae, haka ae aeke dama"banza ta masa suka shiga. Har kasa ya duka ya gaeshe da Ammi da Abba daya fito yanzu cike da girmamawa, fuska sake suka amsa masa. Fira Hafsa tashigayi dasu Abba, shiko gogan mamaki ya kamashi dama Hafsa na surutu haka, saida sukaci abinci sannan Ammi ta cikata da kayan mata tare dayi mata gargadi akan tasha, katuwar Leda ya aje gaban Ammi sannan sukayi bankwana suka fito zuciyar HAFSA cike da kewa. Gidan maryam sukaje bebarta ta dadeba don bema shigaba, sunji dadin ganin juna sannan suka wuce gidansu. Taji dadin iske Abbun na gari, ga Ummunta da take matukar kewa a parlon Abbun tabar HAFEEZ da Abbun din, yayinda Ummu keta hidimar cika masu gabansu da nau'in'ikan abinci danasha Kala Kala, a sanyaye ta tura kofar dakin nata tuni komai ya dawo mata sabo fil arai tun yarintarta karasawa ciki tayi tanabin ko ina da kallo, katon picture din dake jikin bed ta dauka tare da rungumewa tuni ranar da sukayishi ita da Ummy ya fado mata a kirji ta saka tare da sakin kuka marar sauti lokacin da idonta ya sauka ga diary dinta, bazata taba mantawa da page din farkoba sunan HAFEEZ ne da manyan baki a jiki tare da pic dinsa a hankali ta furta"I will never forgive u HAFEEZ ", wayarta ta dauko tare da canza sabon sim ta dauki system dinta da duk wani abu da take bukata ta hada a small bag tayo waje abunta, sosai sukayi fira tanata shawagwaba ga Abbun sai wurin 2 sukayi bankwana nanfa ake yinta don Hafsa kuka ta fashe d'a ta rungume Abbun ita ba inda zataje dakyar yasata mota baccin yayi masu nasiha mai ratsa jiki sannan suka tafi, kuka take kamar ranta zai fita har shidewa takeyi, burki ya taka a tsawace yace"Dallah kin cikamun kunne meya hana ki zauna a gidan, wallahi na kuma jin kukanki sena fashe maki baki kuma bazakiga Ummy dinba", jin ya ambaci Ummy yasa ta rufe bakinta tana bashi hakuri, be kulata ba yaci gaba da tukin har cikin gate din gidan a gate suka hadu da Muhammad, ko kallonsa batayi ba ta shige ciki tana kiran"rabin jikina". Ummy dake zaune a parlor har cikin ranta taji muryar aminiyar tata take ta mike baki na rawa tana fadin"rabin jikina"rungume juna sukayi tare da fashewa da kuka mai sauti a haka suka shigo suka samesu dakyar Muhammad ya lallashesu suka zauna suna firar yaushe rabo kafin ta cika masu gaba da abinci kuka tasa tace"ace mijin rabin jikinta bazaici komai na gidantaba". Hakuri ya bata ya soma cin abincin, sosai sukayi fira ganin time ya tafi yasa yace su tashi su tafi, rike suke da hannun juna har bakin mota saida Muhammad taja Ummy jikinsa HAFEEZ yaja HAFSA sannan suka rabu suna rusa kuka, a mota duk yadda HAFEEZ yaso tsoratar da HAFSA takiji sai kuka suke a dole ya barta taci kuka mai isarta, bankwana suka wa Momy suka wuce airport tanata sana'ar kukanta driver ya dawo da motar yayinda jirginsu ya Lula zuwa kasar London. Sauka lafiya. Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe👏🏻 *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈kainuwa writer's association Na Maryam ismail Sadaukarwa ga Hafsat (ummu nabil) Maimunath (ummy on top) Hafsat malamie 16 Kwata kwata suhailat ta mance da tafiyar HAFEEZ London ayau, tanata sharholiyarta mumunan tashin hankali ta shiga har bata fahimtar komai dakinta ta fada har kyarma take dakyar ta iya lalubar number din aminiyarta wato fadila, jin yadda muryarta take saya fadila shiryawa cikin gaggawa ta iso gidan don tasan in bata zoba akwai matsala a parlor ta samu Momdin suhailat har kasa ta duka da fadin"ina wuni Mom". Sosai mom keson fadila saboda tana kula mata da yarta cikin farin ciki ta"amsa da lafiya lau, kinzo lallashi ko"Mom ta karashe maganar cike da duniyanci da alamunsu irinna yan bariki. Dariya kawai fadila tayi tare da rungumar mom ta mata kiss a kumatu ta haura sama don ganin suhailat. A hankali ta tura kofan ta shiga babu karar komi ko alamun mutum a ciki sai karar AC din dake aeki, can makure ta hangi suhailat ta hade kai da bango da wata figigiyar rigarta sharashara, tasan za'ae haka bako dar ta jefar da gyalenta da Jakarta ta fara cilli da kayan jikinta ta dawo tsirara kan bed din ta haye har lokacin kan Suhailat na duke kasa, cikin salo ta tallafo kanta, wata sanyayyar ajiyar zuciya suhailat ta saki tare da gangarowar hawaye masu dumi a face dinta bakinta na kyarma zatayi magana, fadila tayi nasarar hada bakunansu wuri daya a hankali ta soma tsotsar lips din suhailat tana kuma kamo harshenta tana sotsewa tare da bata hot kiss, Aeko tuni suhailat ta soma sauke takwayen ajiyar zuciya tare da fara maida martini, cikin salo Fadila ta taba suhailat da yaloluwar riyar jikinta ta soma shafa breast dinta tana murza kansu tuni suka fita a hayyacinsu kwantar da suhailat fadila tayi taci gaba da socking dinta maida ma juna murtani sukeyi tare da ihun dadi. (Allah ka tsaremu da irin wannan kazamar rayuwa) Aeko ba jimawa bacci yayi nasarar kwashesu suna rungume da juna. A hankali mom ta turo dakin tana binsu da kallo murmushi tayi tace"ohni yarinta ae gara miji ya fito kokwa hakura da wannan shashancin naku,lullubesu tayi tayi waje abunta. (Allah ka tsaremu da duhun jahilci da karancin tunani) Sai kusan yamma likis suka farka a tare sukayi wanka nanma saida suka shiririce, kafin suka fito rungume da juna, sai a sannan Suhailat ta fadawa Fadila damuwanta. Tsaki fadila taja tace"amma kinban kunya, shine duk kika wani damu har haka, matso kunnanki kiji", rada tayi mata bana iya jiyowa saidai naga sun tafa tare da sakin ihu, suka hada bakinsu wuri daya saboda jaraba ko gajiya basayi. ******** A jirgi kam HAFEEZ saidai ya zubawa HAFSA ido don kuka take kamar ranta zai fita gani takeyi kamar ta rabu da kowa nata tanata tunanin ya ratuwarta zata kasance da wannan mugun mutumin, a haka wahallan bacci yayi awan gaba da ita, kanta ya lankwabo akan kafadarsa tana sauke numfashi a hankali murmushi yayi yana tunani iri iri a ransa, ba wani jimawa suka sauka sannan ya tasheta rai adan bace yace"Dallah tashi, ba sabanba" Be jira cewartaba yayi gaba abunsa, bata da zabin daya wuce binsa, anane ta fahimci Abduol ne yazo daukarsu, zolayarta yaci gaba dayi yana"fadin kaga mata daya tak a wurin captain HAFEEZ dake ba kari, sarauniyar birnin zuciyarsa kenan". Shagala tati da kallon Abduol tana murmushi kuma bawai don tanajin dadin kalamansa bane, kamar a sama taji saukar zazzafan mintsinin da HAFEEZ ya sakar mata yana"fadin jaraba, mijin aurene kike kallo haka, kike wani jin dadin kalamansa sarauniyata nanan zuwa yarinya". Sosai zafin mintsinin ya ratsata ta kasa fadin komai a hankali ta furta"Allah ya sakamun"tare da murguda bakinta, har suka isa gida Abduol zolayarta yakeyi donshi mutumne mai barkwanci takan Dan maida masa, shiko gogan bayan harare harare babu abunda sukeyi har suka iso wani kyakyan gida aka wangale maku gate suka shiga Abduol be shiga cikiba ya musu sallama ya wuce gidan sa dake bayan gidan HAFEEZ, da gudu gateman din ya iso yana gaeshesu ba laifi HAFEEZ ya saki fuska suka gaesa sannan ya shigar masu da kayansu ciki, komai n gidan tsab yasha gyara sai kamshi yake kamar da mutane a ciki(gidan mahaifin HAFEEZ ne daya gina lokacin da sukayi zama London) Dakinta ya nuna mata, sannan ya mata bayanin komai na gidan kafin yace da dare zan maki bayanin dokokin zama gidan HAFEEZ in kunne yaji jiki ya tsira kije dakin ki, be jira cewartaba yayi gaba abunsa, kallon gidan takeyi ya tsaru matukar tsaruwa ya bala'in birgeta bata gama kalloba saida ta shiga dakinta sannan ta ida macewa dakin ya tsaru komai na ciki red and black, wanka ta shiga da ganin toilet din kamar wata daki, wanka tayi tare da dauro alwala ta fito, ledar taga an ajiye alamar abincine a ciki saida ta shirya komai nata sannan ta shirya cikin gown black colour ta tufke lallausan gashin kanta saida taci ta koshi sannan bacci yayi awan gaba da ita. Shima wankan yayi bancin yayi salloli fresh milk kawai yasha yayi brush ya kwanta bacci dagashi sai boxer. Kuyi hakuri da wannan wlh banajin dadi, saboda anatamun magana yasa nayi donda na tafi hutu, luv u all Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe👏🏻 Emm Iyyyy luv TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈kainuwa writer's association Na Maryam ismail Sadaukarwa ga Hafsat (ummu nabil) Maimunath (ummy ontop) Hafsat malamie 17 Kiraye kirayen sallan da agogon dakin keyi ya farkar da HAFSA daga dogon bacci datayi nisa dayi a hankali ta safko kafafunta ta shiga toilet tare da dauro alwala ba jimawa ta fito, window dakin ta yaye dake upstairs dakunansu suke, tanan ta hango HAFEEZ sanye da ash din jalkabiya ya nufi hanyar fita, dan guntun tsaki taja da fadin"ku dubesa kamar na Allah, amma mugunta cike da rai, duka masu sunanku basa da kirki", sannan ta taho ta kabbara sallah koda ta gama saita soma karatun alqur'ani mai girma cikin siririyar muyarta. Shima hakan ta faru be fito masallacinba saida akayi sallan isha kafin ya dawo gidan. Zuwa yayi ya tura dakin a nutse ganin tana sallah yasa yace"ina jiranki a parlor"ba tare daya shigo ba ya safko kasa ya zauna a royal chair na dakin tare da zubawa Plasma din dake manne a dakin ido ana labarai, bata jimaba da gama sallanba ta feshe jikinta da turaruka masu dadi ta sako red silifas tayo waje tana tako benan a hankali, tunkan ta iso kamshin turarenta ya addabi zuciyarsa amma mishkilanci ya hanashi dagowa ya kalleta,bata kallesaba ta zauna nesa dashi murya ciki ciki tace"gani". Saida ta cire ran zaiyi magana sannan yadan numfasa yace"ki bude kunnuwanki mararsajin magana ki saurareni in kinason zamanmu lafiya, dole kisan cewa nine sama dake kisawa bakinki linzami, a gidan HAFEEZ ba'a aje yan aeki komai na gidannan ke zakiyi ki tsabtaceshi kinsan niba kazami bane, kuma ki sani HAFEEZ bayacin abincin waje dole ki kula da abincin da zanci dukda dai manage zanyi donba iyawa kikayi ba, banason rashin kunya a gida ko gulma da yawo uwa uba hayaniya, kuma karna kara jin kin kirani da Malam bazan lamuntaba, dole ki tsaya matsayinki inban sakaki abuba banason gulmarki da kika saba, karya daya daga cikin dokarnan Tamkar kin nemawa kanki zaman wahalane a gidannan, u can go"ya hade fuska tare da maida idanuwansa akan TV din da yake kallo. Tunda ya fara maganar jinin jikinta ya tsaya tsab ta kafesa da manyan idanuwanta tana masa kallon shekeke ta kasa furta komai candai ta lalubo kalmomin da zata iya hadawa tace"naga yanzu ba zamanin bauta mukeba, kuma ni banyi kama da yar aeki ba". Murmushin gefan baki yayi tare da tauna lips dinsa yana kallonta sannan yace"HAFSA baiwace ga HAFEEZ, inkin musa ki karya daya mu gani, ki daina kallona da wannan mayun idanuwan naki" Bata kuma furta komaiba ta mike zata wuce, sim card ya tillo mata yace"Momy zata kiraki and kika yarda ta fahimci wani abu, i'm sorry to say"ya gyada kansa. Dukawa tayi ta nufi dakinta dakyar ta iya hawa stairs din ta shiga daga labulan tagan tayi tana karewa gidan kallo a zuciyarta tana tunanin ya zatayi ta gyara gidannan bayan bata sababa lallai HAFEEZ ya cika mugu kwarai kuwa a ranar saidai bacci barawo ya saceta da tunani fal a ranta. Nigeria Sosai Ummy ta shiga damuwar rashin Hafsa don basu taba rabuwaba sai sanadin aure koda kuwa waje zasu fita kasashe to lalle saidai ka biyawa yara biyu wata iriyar kewar Hafsa ke damunta take ta fashe da kuka ta kallon pic dinsu dake manne a makeken bangon dakin, cikin sauri Muhammad ya karaso gareta yana bata baki tare da lallabata har bacci yayi nasarar dauketa. Wurin karfe 10:00pm suhailat da fadila suka fito cikin shigarsu ta kananun kaya Wanda dasu gwara babu, sama zama sukaci abinci Mom na zolayarsu Shannan suka wuce nytclub acan zasu kwana. Itama ta daga waya tare da Kiran kwartonta Wacece suhailat Y'a daya tak ga alhaji bature miji ga hajiya ladi, mai kudin gaskene yayi hatsarin mota ya mutu yabarwa hajiya ladi dukiya da yarsa, suhailat shagwababbar yarinyace bataji ko kadan gata ya sangartata kasancewar uwarta bamai kamun kai bace cikkakiyar yar duniyace gason abun duniya tun suhailat na karama suke tare da Fadila suna sheke aya sai iyayensu suce yarintace zasu daina, Adam Dane ga kanin Hajiya ladi kuma sun matukar shaku da Suhailat bata bata neman abu ta rasaba, Suhailat hajirar macace tanada Jarababbiyar sha'awa hakan yajawo mata wani friend dinta ya zabga mata ciki, aka samu aka zubar dashi ganin kartaita samun ciki yasa ta fada harkar lesbian ita da kawarta fadila y'aya masuji da kudi da gata da rashin tarbiyyah wurin Adam tasan HAFEEZ take ta kamu da sonsa shiko ganin farko ya tsaneta baya koson ganinta, yayin da Adam ya dauki alkawarin mallaka matashi kota halin yaya saboda matukar sonta da yake. Wannan kenanan Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe👏🏻 Emm Iyyyy luv : *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈kainuwa writer's association Na Maryam ismail Sadaukarwa ga Hafsa (ummu nabil) Maimunath(ummyontop) Hafsat malamie 18 Tun asubar fari Hafsa ta farka sallah tayi tare dayin wanka, gown ta saka red colour iyakarta gwaiwarta saita saka white cap ta feshe jikinta da turare, dakinta ta soma gyarawa da toilet dinta saida yayi tsab sannan ta fesheshi da kayan kamshi tayo waje, gyaran parlon ta sonayi dukda ba wani datti yayi ba, shima ta hada masa turarukan wuta yadau sanyayyan kamshi, kitchen ta shiga saida ta gyara ko ina tsab sannan ta fara tunanin me zata girga cos time ya tafi kuma batasan lokacin fitarsa ba, tunani kawai tayi ta dafa fargesun yan ciki da fatan Irish potatoes Sai ruwan tea da yaji kayan kamshi, komai akwai a store din gidan don haka ba bata lokaci ta shiga aekinta cikin nutsuwa da tsabta. Tashinsa kenan wanka yayi ya fito cikin kayan sport dinsa white and black yayi matukar kyau sosai Sai zuba kamshi yake a nutse ya bude dakinsa ya fito da kafafunsa a hankali tsaye yayi yana shakar daddadan kamshin da parlon ke fitarwa, takawa yayi zuwa kofar dakinta tare da tura kofan, babu kowa Sai karar AC ga kamshi Na tashi ganin bata ciki yasa ya rufe dakin ya soma safkowa daga stairs, kamshin girkin sake ratsasa ya kwadaita masa cin abuncin tun kafin yasan menene ake girkawa ida isa yayi kofar kitchen din, ihuun da naji ta saki shiya kara janyo hankalina wurin, rike yake da ita tana kyarmar tsoro saurin kankamesa tayi lokacin da yake sakata a faffadan kirjinsa tana sauke ajiyar zuciya. "Matsoraciya kawai". "Ba doleba kawai kazo ka na tsoratani ka shigo wuri kawai". Murmushin mugunta HAFEEZ yayi sannan yace"sannu mai gida, dole na rika fada maki isowata"ya karashe maganar yana tureta daga jikinsa ya juya ya fice abunsa, rakasa tayi da harara sannan taci gaba da aekinta saida ta gama tsab ta wanke komai sata bata sannan ta jera abunci a dining, a lokacin kusan 10:00am dakinsa ta tura kalle kalle ta somayi lallai dakin ya tsaru matukar tsaruwa komai na dakin fari ne tas ganin zata kuma kara bata lokaci yasa ta soma gyaran dakin ba kakkautawa ta jima a ciki sannan ta kunna turarukan wuta ta fito a gajiye tilis compound din gidan ta fito anan ta wahala matukar wahala wurin gyaransa dinduk flowers sun bata gate din gidan saida ta tsare tsab sannan ta soma bawa flowers ruwa har bata gani sosai ga yunwar dakecinta, Sai a lokacin ya shigo gidan kallo daya yayi Mata ya kauda kai ganin irin rigan dake jikinta ga kuma mai gadin gidan yana hangenta lokaci daya ransa yayi matukar baci ya shige ciki a chair ya zauna tare da harde kafafunsa yana cika yana batsewa idanuwa harsun canza launi yana jiran shigowarta. 😀ashedai ana kishin abun fitinatu. Ta jima kafin ta shigo dakin bata kulasaba tayi hanyar wucewa, wata iriyar tsawa saya daka mata ita ta juya hanjin cikinta ta sakata dawowa ba shiri, amma saita dake ta duka gabansa tana kallon yanayinsa, sun jima a haka kafin yace cikin kausassar murya"ke wacce irin marar hankalin yarinya ce, bakisan darajar jikinki bako?, harda zaki fita a haka mai gadi na kallonki daga ke saishi a gida". Tsura masa idanuwa tayi dajin munanan kalamansa a kanta tana kuma jin zafinsu. Shako wuyanta yayi yace"zaki daina kallona da idanuwanki irin na mayu ko saina kwakwalesu"cillar da ita gefe yayi kanta ya hadu da kujera, ko'a jikinsa ya tsallketa ya wuce rai a matukar bace. Saida taga shigewarsa daki sannan tabar hawayen da take makalewa damar zubowa a hankali ta tashi ta shige dakinta ji tayi yunwar da takeji ta bace mata wanka tayi daga ita sai towel zafin zuciya ya ciwota ta koma wurin mirrow ta hada kai da gwaida. Yana zaune yana breakfast, Adam ya shigo gidan cike da fara'a ya karasa inda yake masabaha sukayi sannan sukayi break din a tare, HAFEEZ kam ci kawai yake don yasan Hafsa batayi break ba gashi har 1 tayi, saida suka dawo daga sallah sannan Adam yace"yallabai na manta ban fada maka ba, gobe Suhailat zata shigo gari, tazo yin wani cos amma inaso kamun alfarma before ta samu wurin zama zata zauna anan, kaga be kyautuba mu zauna a gida daya nanko ga Hafsa nan". Ko kadan HAFEEZ be kawowa ransa wani abuba don yasan nan Suhailat tayi scul dinta a hankali yace"Allah ya kawota lafiya". Tur kashi Suhailat a gidan HAFEEZ ya Hafsa zata yarda kuwa ya zaman zai kasance, ya Abdul zaiji idan yaga Suhailat a gidan abokin nasa, ku biyoni donjin amsoshinku. Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe👏🏻 Emmm Iyyy luv [10/13, 7:52 PM] +234 903 095 3294: *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈kainuwa writer's association Na Maryam ismail Sadaukarwa ga Hafsat (ummu nabil) Maimunath (ummy ontop) Hafsat malamie *gaesuwata gareki mrs sardauna, a rashin lafiyan da kikayi, Allah yasa zakkan jikine, wannan page din nakine, maryam nayinki irin sosai dinnan, much luv* 19 Bayan fitan Adam abinci ya iba ya wuce dakin HAFSA don harga Allah bazai iya barinta da yunwa ba dukko irin bata masa da rai datayi, tura kofan dakin yayi ya shiga cikin natsuwa kallonta yakeyi yadda ta takure wani abu yaji yana ratsashi sakamakon yadda ya ganta daga ita sai towel, ajiye plate din hannunsa yayi ya isa gareta, hannuwansa duka biyu ya Saka tare da dagota ta fado bisa faffadan kirjinsa har numfashinsu na haduwa gefe ta maida fuskarta, idanuwanta farare tas yake kallah Wanda kyallin hawaye suka kuma yi masu ado duk tsananin bacin rai baya canza kallansu saidai kaga alama, namakin taurin rai irinna HAFSA yakeyi, gajiya tayi da kallon da yake mata ta budi baki zatayi magana saurin hade bakunansu wuri daya yayi yana mata wani irin hot kiss harshenta yake tsotsa tare da jujjuyawa kamar ya samu sweet, cikin salo da kwarewa yayi nasarar rabata da towel din dake jikinta ya jefata bisa bed sosai yake kissing dinta ga hannunsa dayasa a kasanta yana fingening dinta sosai sosai tuni suka fita a hayyacinsu saida ya tabbatar ya rabata da duk wani kuzarinta sannan ya nemi hanya ya cillah birnin da ma'aurata kadai ya dace su ratsashi birnin ni'ima dajin dadi, sosai ya murjeta san ranshi duk wata yunwa da yake tare da ita saida ya koshi wanka ya mata sannan ya sakata dole taci abincin daya kawo mata sannan ya fice daga dakin zuciyarsa na azazzalarsa kamar zata fito waje dafe kansa yayi da sauri ya isa jikin fridge ya bude tare da zaro kwalbar wine dinsa ya balle marfin ya dagata a bakinsa cikin mintuna kadan ya shanye tare da wurgi da kwalban, hawayene ke gangara ta gefan idanuwansa tuni ya tashi daga HAFEEZ ya koma wani daban kayan dake kan mirrow dinsa ya soma wurgi dasu kwalaban dake wurin duk suka ji masa ciwo faduwa yayi akan gwaiwowinsa tare da rike kansa. Jin karar fasa kwalabe yasa Hafsa fahimtar wani abu na faruwa da sauri ta zura dogon rigan dake hannunta ta saka hula tayo waje jin karar daga dakinsa yasa ta tura kofan kallon dakin tayi ganin halin da yake ciki yasa tayi saurin isa garesa tana rikesa, cikin kausassar murya mai cike da bacin rai yace"get out of my side ". Ta razana kwarai dajin kalamansa amma hakan besa ta sakesaba saima kara rikesa datayi tana kallon fuskarsa kansa yana cikin tsakiyan cinyoyinta wani yunkuri yayi tare da guntse bakinsa yana kokarin kwatar kansa ko kadan beda karfin kwatar kansa ga Aman daya yunkurosa sakinsa yayi akan jikinsu, Amai yake kwararawa kaman je shide duka jikinsu ya batashi da Amai mai warin gaske, har lokacin rike take dashi suna fuskantar juna, karo na farko da tunda ta kamu da *Tabon d'a namiji* saiyau ta fara jin tausayin namiji a rayuwarta tausayinsa takeji sosai, saida ta tabbatar ya gama sannan ta kamasa suka mike tsaye, bazai iya jurar tafiya da kansa ba hakan yasa ya dora kansa a kafadar Hafsa donta zame masa abin dogaro, toilet ta kaisa kayan jikinsa ta cire masa ta taimaka masa ya shiga jakuzzie sannan ta cire kayan jikinta ta daura towel tas ta wankesa sannan ta bashi boxer da vest ya saka, turare ta fesa masa ta kaisa saman bed taja duvet ta lullubesa, kallonta yayi tsiru harta koma toilet wanka tayi sannan ta fito leka fuskarsa tayi yayi bacci saidai fuskan dukta yi ja saboda bacin rai, ajiyar zuciya ta sauke tana tunanin meke damun sa haka ganin bata da amsa yasa ta fara gyaran dakin anan idanuwanta suka sauka akan kwalbar wine din daya jefar, hankalinta yayi mumunan tahi a fili ta furta"Dama Yaya mashayin giya ne"rasa meke mata dadi tayi jiki ba kwari ta ida gyaran dakin ta rufe fridge din da babu komai sai wines, duk yinin ranar ta kasa zaune ta kasa tsaye, yayinda HAFEEZ ke shakar baccinsa, hardai dare yayi taje ta kwanta, be farkaba sai tsakiyan dare nan yayi sallolinsa take abubuwan da suka faru suka fara masa yawo akai a zuci yake magana nidai wannan itace kaddarata, na riki ayar nan da akace komai kayi sai an maka ita ke kara rudashi da sakashi tashin hankali wato son zuciya yasashi bata yar wani gashi shima wani ya raba wacce ya aura da nata budurcin dukda besan komai akaiba, sallah ya fara jerowa da istiq fari saida yayi sallan asuba sannan bacci ya daukesa. Yauma tunda wuri ta fito tana aekinta yaukam da zata fita gate harda hijjab ta saka wurin 11 ta gama harda breakfast wanka ta kumayi ta shirya cikin riga da zani na atamfa tayi masifar kyau parlor ta fito bancin ta gama waya da Ummy breakfast tayi ta dawo tana chart, a hankali ya fito parlon sanye yake cikin jeans blue colour sai T-shirt black colour yayi kyau sosai sai kamshi yake, ko kallon Inda yake Hafsa batayiba balle tasan Allah ya ajiyesa a wurin kitchen yaje ya hado coppe a mug sai tiriri yake kuma haryanzu yanaji ransa a bace, parlon ya dawo gabanta ya isa hannunsa yasa ya fige wayan hannunta. Da harara ta dago tace"malam ban wayata koka siyane zaka wani katsemun abunda nakeyi"ta karashe maganar a gadarance. Sosai ta kuma kunnasa zafafan maruka guda biyu ya jera mata, wani irin zafi da radadi suka ratsata ta dago rike da kunci tsintar maganarsa tayi yana fadin"ni kikewa magana haka, take ur time, kuma ki shirya Suhailat zatazo ta zauna dake a gidannan dole kisan me kikeyi"yana zuwa nan ya juya zai tafi, jin ya ambaci sunan suhailat yasa ta dawo daidai tabbas ta ganeta yarinyar data tsana tun farkon ganinta cikin dakewar murya tace"wallahi bazai yiwuba, saidai kasan nayi"cak ya tsaya ya juyo ya tako zuwa gabanta ya tsaya dabda ita, kuma tamke fuska tayi tace"wallahi yau da wanine ya mareni dayaga abunda zai faru, kaci darajar auranka dake kaina donni nasan darajar aure, kuma ni bazan iya zama da suhailat ba". Murmushin mugunta yayi yace"really to gudanki ne, ae ina tunanin maccen da akeso aka auro da soyayya ta mallaki zuciya ita ke iko, da wacce ta kula da kanta ta kawo budurcinta gidan mijinta bata zubar a titiba, keko umarni kawai kike jira dole kibi"yana zuwa nan ya sakar mata mug din dake hannunsa coppen dake turiri ya juye a kafarta. Jin zafin kalamansa yasa ta kasa jin zafin konewar da tayi hawayene masu dumi suka soma gangarowa a kyakyawar fuskarta kyarma ta kwace mata magana takesonyi amma ta kasa bakinta na kyarma tuni zufa ta fara karyo mata tsananin tashin hankali ya bayyana karara a fuskarta tuni ta rushe da matsanancin kuka, karo na farko a rayuwarsa da yaga kuka da hawaye a idanun Hafsa ya tabbatar maganganunsa sun shigeta, tsaki yaja ya fice daga gidan, da gudu ta haura stairs ta shige dakinta ta fadi kasa. Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe👏🏻 Emmm Iyyy luv *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈Kainuwa writers association Na Maryam ismail 20 Dafe kanta tayi da yake matukar sara mata tuni launinta ya sauya kanta na juyawa wasu irin zafafan hawayene suka soma zarya a kyakyawar fuskar cikin dashenshen murya take fadin"na shiga ukku na, abunda nake gudu ya faru HAFEEZ ka cuceni bazan taba yafe makaba ka dasa mun *TABON D'A NAMIJI* Wanda bazai taba warkewa ba, shikenan haka zan kare rayuwata acikin kaskanci da wulakanci da kallon karuwa wacce ta bada kanta ga wasu mazan bazan taba samun daraja a wurin mijina ba "wani Kuka ya toshe bakinta dole ta fashe dashi har tana shidewa fashe fashe ta somayi a dakin tuktajiwa kanta ciwo a kuma lokacinne ta lura da kunar da tayi a kafanta jirine ya soma dibanta a take ta fadi a wurin a sume. Fatima dake bakin dakinta Wanda bata jima da shigowa ba duk taji abunda HAFSA din ke fada a hankali ta tura kofan dakin ta shiga tare da share guntun hawayen dake a fuskarta ruwa ta zubawa HAFSA Aeko ta farfado da sarkewar tari ta kuma fashewa da Kuka tare da kankame Fatima, itama riketa tayi batayi yunkurin hanata kukanba saida tayi me isarta sannan ta tsagaita. Cikin muryar tausayi Fatima tace"dukda ban fahimci abunda kike fadaba amma zan iya baki shawara akan abunda Adam ya fada mani yanzu kan sun tafi airport dauko Suhailat tabbas nasan yana daya daga cikin abunda yasa Kuka samu sabani da mijinki, amma inaso ki sani yanzu ba lokacin kukanki bane yakine yake gabanki da nemawa kanki yanzu zama da suhailat babban matsalane ga auranki donko kema kin soma fahimtarta ki tashi ki kauda damuwa a ranki ki kwaci mijinki daga Halaka abunda ya biyo dani kenan, zuciya hakuri ake bata da magana kafinta iya samun natsuwa rashin natsuwar zuciyarki wata matsalace daban"bata jira cewar Hafsa ba tayi ficewarta zuciyarta na tafalfasa dason sanin meye damuwar HAFSA. Hafsa kuwa tunani ta shigayi lokaci lokaci tana share hawayen idanuwanta dukda wata sabuwar tsanar y'ay'a maza data kuma darsuwa a zuciyar murmushin takaici tayi Tace"duka maza haka suke basa tunanin namijine ya bataka kuma wai namiji shine farkon Wanda zai fara maka gori, wallahi HAFEEZ har abada bazan barka kaci bulus ba wai don rufin asirina na kwammace ya tonu indai ratuwarka zata kankanta dan akuya kawai"kallon kafanta tayi da tayi jajir ta kunbura alamun ta tashi, ga kanta dake mata wani irin masifaffan ciwo har bata gani sosai wanka ta shiga ta fito tayi sallah wani irin wahallan bacci ya dauketa yayinda zuciyarsa take cike da bakin ciki. HAFEEZ kuwa yana fita wurin Adam ya isa inda suke tsaye da suhailat suna jiran karasowarsa ya karbeta, masabaha sukayi da Adam sannan Adam yace"gata ta iso saiku wuce zanzo anjima" Gyada kai kawai HAFEEZ yayi ba tare daya ansa gaesuwar da suhailat take masaba ya shige mota itama shiga tayi tana wata karairaya ko kallon inda take beyiba yaja motar, saida suka shiga parlor sannan ya nuna mata dakinta a downstairs yace"nan zaki zauna, but nanason gulma da shiga abunda ba ruwanki, babu ruwanki da matana"yana zuwa nan yayi gaba abunsa. Wani murmushi mai wuyar fassara suhailat tayi sannan ta shige dakin ta dannawa Fadila kira tace"hello cwt dina, aekinmu fa zaiyi kinga zan maida kike shine wurin zuwana scul, amma matsala daya wallahi a matse nake anya zan iya kwana ban kusanceki ba". Dariya Fadila tayi tana kallon dankareran gidan da Adam ya kawota tace"daurewa zakiyi zuwa goben don aekinmu ya tafi munyi ta waya kawai amma saikin kula fa" Fira suka shigayi sannan sukayi sallama suhailat ta fada toilet. Ashe suhailat tare da fadila suke shine Adam ya kama mata gida cos babusan wani yasan da zuwanta. Fatima kuwa tana zuwa gida ta samu Abduol a parlor yana danne danne a laptop karasawa tayi a jikinsa tayiwa kanta masauki ta rungumesa tace"Ashe harka dawo baby" Jan hancinta yayi yace "tunda kin manta dani ba" Dariya tayi tace"captain aeban zauna ba cos akwai matsala fa, nan ta kwashe yadda sukayi da Adam da halin data iske HAFSA ". Zagaye dakin Abduol ya shigayi yace"oh my God, wai meke damun HAFEEZ ne ya kasa gane manufofin Adam a kansa, dole ina bukatar ganin HAFSA a sirri, sannan maganganun da kikaji tayi akwai abunda nake hasashe yanzu game din ya fara"murmushi yayi cikin zuciyarsa yace Allah kasa abunda yake tunani ya zama gaskiya dole ya zurfafa bincike akai. (tau komai Abduol yake tunani oho, mezai binciko). Nigeria Wani saurayin na hango sanye da suite baki ga wata kyakyawar yarinya daya dauko a kirjinsa ba zata wuce shekara daya ba, wata dattijuwa na hango bayansa zatakai shekara 60 motoci na gani jere ras anzo daukarsu kallon number din motan nayi naga HAFEEZ 1 jere har zuwaa 5, shiga moton da tafi kowacce tsada yayi take guard dinsa suka rufa masa baya itama tsohuwar a motar da yake ta shiga suka cillah kan titi. Muhammad ne da gudugudunsa yazo ya rike Ummy yana fadin"haba my shine zaki taho ki barni" Ganin hawayen dake fuskarta da kalaman da take furtawa tana fadin"wallahi shine my, shine HAFEEZ Wanda yaci mutuncin sweetheart dina don Allah mu bishi karya bace mana" "Comedown My wannan Hafeez kenan cikeken dan kasuwane karki damu nasan unguwan da yake, kuma na gane maganarki"mota ya saka Ummy suka wuce gida. Sosai ya fahimtar da ita cewa Hafeez ya zama babban dan kasuwa ya mallaki kamfanonuwa harda Wanda ba anan kasarba kuma yayi aure amma matarsa ta rasu wurin haihuwa ta haifi y'a mace iyakar abunda na sani a kansa kenan. Mikewa tayi tana zagaye dakin tace"lokaci yayi na rashin nuna tsoranmu lokacin daukar fansa wallahi saimun lalata rayuwarsa da kudin da yasa aka lalata y'ar uwata yayi kudi kuma ta hanyar zasu koma"laptop dinta ta dauko ta kunnawa Muhammad pics din Hafeez tabbas shine bazai musaba, nisawa tayi tace"goyon bayanka nake bukata a matsayinka na mijina kuma lawyer, koka hanani bazan iya daurewa na hakura ba, ka yafemun". Sosai Muhammad keso Ummy don haka bayada zabin daya wuce goya mata baya, murmushi yayi yace"ina tare dake saidai muyi komai cikin tsari". Rungumesa tayi tana masa godiya, kiran wayan Hafsa tayi amma ba'a dagaba, hakan yasa ta tura mata sako ta email dinta sannan ta kashe laptop din cike da tunanika iri iri. Allah ka gafartawa iyayenmu, kayi mana kyakyawan karshe👏🏻 Emm Iyy luv *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈kainuwa writer's association Na Maryam ismail Sadaukarwa ga Hafsat(ummu nabil) Maimunath (ummy ontop) Hafsat malamie 21 Next day Tun asuba Hafsat da tayi sallah bata komaba yaukam tayi saurin aeki zuwa karfe 9 ta gama komai har breakfast, wanka tayi ta shirya cikin wani white wando iyakarsa gwaiwanta sai ta saka pink top duka wuyanta har zuwa kafadanta a bude yake tufke gashin kanta tayi sai fitar da wani shihirtaccen kamshi take, laptop dinta ta dauko ta fara bincike saurin zaro ido tayi na ganin labarin da Ummy ta turo mata saurin kwashesu tayi zuwa ma'adananta na sirrin sannan ta turawa ummy sako kamar haka. Na gode naga sakonki ki bincikomin da wanne suna yake amfani a kafar sadarwa da bayanan kamfanoninshi, HAFEEZ ya karbi wayana ne but zan kiraki. Ur sweetheart Murmushin jin dadi tayi na ganin zata soma aekin da take daku tsawan shekaru, fitowa tayi parlon tana takun stairs a hankali har tazo tsakiyar parlon tayi tsaye kamar me neman wani abu, hakan yayi daidai da fitowar suhailat tsaye tayi tana kallon shape din Hafsat musamman hips dinta da sukayi kamar an zana ga kyawawan breast dinta farare kal da suka billiko sai daukar ido suke saurin lashe bakinta tayi dandanan wata muguwar sha'awarta ta tashi har tana rike ciki alamun yanaso ya murda mata bata kara tsurewa ba saida ta hango HAFSA ta soma tayi dukka wani wuri na jikinta yana motsawa Wanda haka halirtatta take da gudu ta shige daki tana karmar shirin fita don in bataga Fadila ba tasan komai zai iya faruwa (niko nace kwalelanki yarinya🤪). Kan dining table ta zauna bata wani ci abincin sosai ba ta fito rike da mug da fresh milk a ciki ji tayi zata fadi an rikota ta fado bisa faffadan kirjinsa har numfashinsu na haduwa yayinda suka tsinci kansu cikin wani yanayi mai wuyar fassara saurin turesa tayi daga jikinta ta soma taku hannunta ya rike suka dawo parlor ya zaunar da ita yace"ga Momy zakuyi waya kuma tace na baki wayarki kinsan kinacin albarkacinta ne". Wani wawan kallo ta watsa masa taso maida amsa amma tayi shiru jin muryar Momy n fadin hello "Momy ina kwana"ta fada tare da sakin fuska. "Lafiya lau y'ata ina fatan kina lpy babu wata matsala" "Eh Momy babu komai kam"fira suka danyi don Momy taji dadin yadda taji HAFSA wasai sannan sukayi bankwana, ido ta tsura masa ganin ya maida hankalinsa kan kafarta data kuna a hassale tace"malam lafiya waye ya toye kafan da kake wani kallonta ". Sake da baki ya bita da kallo sannan yace"yaukam bakinki zai fara daukar hukunci akan cewa malam" Batayi auneba taji ya hade bakinsu wuri daya yana tsotsar lebanta kamar ya samu Sweet yana mata wani irin salo, tuni ya fara rudewa lokacin da yake kokarin tura hannuwansa cikin rigarta. Da gudu Suhailat ta fita a gidan tare da sakin Kuka mai karfi da wani azabban kishi dake cinta tayiwa mota key tuni hq dinta ya soma jikewa bukatar taji wani a jikinta kawai take. Shiko sunkutar HAFSA yayi sai dakinsa don basumaji fitar Suhailat ba kan bed dinsa ya masu masauki da kokowa ya cire mata kayanta sannan ya tube nasa ya haye kan bed din bakinsa ya dora a saman breast dinta yana tsotsa yayinda yatsarsa ke cikin hq dinta yana fingering dinta batayi auneba ta fara maida martani sucking dinta ya soma saida tayi lub sannan suka lula duniyar ma'aurata mai cike da dumbin ni'ima wacce yake rudewa dajin zumar HAFSA. Suhailat kuwa ikon Allah ne kawai ya kaita gidan Fadila ko daidaita parking batayiba tayo waje ta fada gidan a guje takoci sa'a yanzu Fadila ta fito daga wanka da sauri ta rungumeta tare da hade bakinsu wuri daya tana tsotsar bakinta kamar ta samu sweet da dibara Fadila ta cirewa Suhailat kaya don itama a matse take jiya dakyar tayi bacci kwantar da Suhailat tayi ta dage mata kafanta daya sama ta saka bakinta cikin hq din tana wani tsotsarsa babu abunda kakeji sai nishinsu yayinda Suhailat ke gurnani da ihun dadi tana kara tura kan Fadila kasanta tana fadin"sha kwarai swt dadi"ganin da tayi suhailat na niyar yin releasing yasa ta cire bakinta ta koma mata hot kiss, sosai suhailat ta rude ta soma goga hq dinta jikin na Fadila tanaso ta kawo wani ihu ta saki ta dira gefe alamun ta kawo. Sannan suka rungume juna a haka baccin asara ya daukesu. Sosai HAFSA ta jigata a hannun HAFEEZ sannan sukayi wanka suka fito parlo yace ta shirya zataje gidan Abdul bata bata lokaciba ta shirya cikin wata atamfa riga da zani tayi kyau sosai ta saka mayafi suka bita babu nisa a tsakaninsu sosai sukayi murnar ganin juna, sai a sannan HAFEEZ ya dafe kai yace"oh god Abdul nabar files dinnan a gida dole na koma yanzu" "Ok saika dawo but Karka jima kaga ana jiranmu". Be tankasa ba ya fice ya wuce zuwa gidansa duka dakinsa ya duba bega file dinba tunawa yayi da lokacin daya ajiyesu a dakin HAFSA sannan ya tafi dakinta files din ya dauka a cikin drower idonsa ya sauka a kan diary dinta, tsintar kansa yayi dason dubawa ya dauka tare da zama bisa bed dinta. Shiko Abduol magana yakewa HAFSA yace"inaso ki sani Adam ya kawo suhailat ne badon komai ba saidon ta koreki ta aure maki miji, karki yarda daduk abunda zasuba HAFEEZ yasha ko yaci, pls rokonki nake ki ajiye kiyayyarki kodomin son da Momy take maki ki ceci rayuwar danta kuma kinsan cewa Suhailat yar lesbian ce, kuma babu wani cos da tazo tazone domin mijinki" Sosai hankalin HAFSA ya tashi tace"lesbian kuma, to meyasa bazaka fada masa gaskiya akan Adam ba? ". "Abune mai wuya HAFSA donko HAFEEZ ya yarda da Adam sosai ". "Na gane saidai bana da time din wannan aekin su suka sani, bazan iya taimakon HAFEEZ ba" Dafata Faty tayi tace"haba yar uwa kodon darajar auran dake tsakaninku da darajar amintakar iyayenku ki aje wannan kiyayyar ki ceci rayuwar HAFEEZ daga halaka" Murmushi tayi tace"shikenan zanyi badon soyayya ba, zanyi albarkacinku saboda kun zamoman bango abun jingina" Tofa yanzu aka fara wasan. Yau ranar sharace a group dina, duk wacce na fidda Kada ta bini PC kin fita kenan. Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe👏🏻 Emmm Iyyyy luv *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈kainuwa writers association Na Maryam ismail Sadaukarwa ga Hafsat (ummu nabil) Maimunath (ummy on top) Hafsat malamie 23 Lokacin da Kabir ya dora masa pictures din daurin auran HAFEEZ din, sosai kansa ya daure yana tunanin mafita, da gudu yarinyar tasa ta iso wurinsa kyakyawa da ita cikin yar karamar murya take kiran"Daddy na". Murmushi ya kagaro don yasan little hafsa da shegen wayau kada ta gane wani abu dagata yayi sama tare da sunbar goshinta yace"yadai my little ". "Daddy ni zansha ice cream ne, kuma kai zaka kaini". Yasan sarai rigimarta kafin ya bude baki ta kwashi pictures din tana dubawa tare da fadin"la Daddy wannan abokinkane da matarshi? " Gyada kai kawai yayi don tambayarta ta soma isanshi "To kaima yaushe zakayi aure irin na uncle, kaga yan class din sai suna cewa bana da Momy" Wasu zafafan hawayene suke kokarin saukowa ga fuskarsa yai saurin mayar dasu don kada ta gani yace a zuciyarsa Little sun kwacewa Daddynki farin cikinsa, sun saye soyayyarsa da dukiya sun yaudaresa Ashe don su aure wacce na dawo bawa hakuri na aureta donko rashinta wurina ba karamar damuwa bace. Kace masa tunani tayi da share masa hawayen da suka zubo be sani ba tana fadin"Daddy kayi shiru na daina tambaya"ta karashe maganar tana mai nadamar tambayar data masa, rungumeta yayi lokaci daya ya saki Kuka mai sauti kamar karamin yaro, ciki Kabir ya tura Little wurin Mama ya dawo tare da dafa kafadar HAFEEZ yace"cold down my friend ba Kuka kake bukataba kayi hakuri ka rungumi kaddarar ka, ka cire Hafsa a ranka tunda yanzu mallakin wanice, dana sani keyace da danake nuna maka kasa fahimta kayi ". Ture hannun Kabir yayi daga jikinsa yace"Dallah malam dakata ya kake fadamun maganar da kasan bata da masauki a wajena, na cire Hafsa a raina kasan kuwa irin wutar soyaytatar dake ruruwa a cikin kogon zuciyata bansan bazan iya hakura da sontaba saida na nisanceta har Mama tasa nayi aure babu soyayyar wata y'a mace a raina face Hafsa, kuma itama mama lokaci yayi da zatasan gaskiya da na mata karya Wanda har yanzu take a kai, wallahi alqawari na dauka bazan taba kyale Hafsa ta zauna da wani D'A namiji ba face ni, balle kuma ace Captain HAFEEZ Wanda na tsana fiye da mutuwa na". Sake da baki Kabir ya bishi da kallo yace"Allah ya kyauta". Be jira cewarsaba yayi gaba abunsa mai aeki yasa ta kawo masa little suka fita zai kaita wurin shan ice cream. "Nidai Dear na shirya ka tashi mu tafi sai bata lokaci kake"Ummy ta fada cike da shagwaba Girgiza kai Muhammad yayi tare da mikewa yace"kekam yau in bakisha ice cream bazan taba zaman lafiya ba". Gyalo ta masa tace"aedai babynka ke so bani ba". Haka suketa firan soyayya har suka isa inda zasusha ice cream din, rike da hannunta suka shiga daidai Shi kuma zai fito yana sabe da little, kallan kallo suka somayi yayinda Ummy ke watsa masa kallo cike da tsantsar tsana da kiyayya wacce ta kasa boyuwa,shikam da mamaki yake kallonta don beyi tunanin anan garin take aureba karasowa yayi ya mikawa Muhammad hannu don suyi musabaha, saurin rike hannun Muhammad tayi tace"zaka iya gaesawa da maciyi amana, mai saida jiki wacce ta sadaukar da rayuwarta domin farin cikinsa dana mahaifiyarsa kaicon zuciya da takeson masuson abun duniya talakkawa "ta karashe maganar tana kallon HAFEEZ da yayi mutuwar tsaye yana binta da kallo, hannu tasa tana shafan gefan fuskar little tace"like father like Daughter, meye sunanki? ". "Aunty sunana Hafsa but Daddy call me little" Murmushi tayi tace"yaudarar kansa da sunan wacce tafi kowa tsanarsa yake, gaskiya ki canza suna be kamata wacce aka gina rayuwarta da kudin haram ba ta kasance mai sunan adalar mace"bata jira cewarsaba taja hannun Muhammad sukayi ciki abunsu. Shiko HAFEEZ dakyar yake daga kafafunsa ya samu da kyar ya isa gida daki ya shige yasawa kofa key babu abunda ke masa yawo sai kalaman Ummy da yakejinsu kamar saukar aradu sosai yake kuka wewe cike da tsanar kansa. London Lokacin da Suhailat ta shigo babu kowa a parlon sai karar AC dake aeki kai tsaye dakinta ta shige tana cike da tsantsar farin ciki ganin zasu samu nasara. Ba HAFEEZ ya farka ba sai Asuba sallolinsa yayi yana mamakin irin baccin da yayi nan ya zauna yana karatun alqur'ani mai girma. Hafsa kuwa da kyar ta iya Sallahn asuba anan ta zube kan sallaya donji take kamar ana kara mata zazzani da mugun ciwan kai har bata iya gani sosai. Sai 11 daidai ya safko amma hankalinsa nakan Hafsa wacce ko kadan beji motsinta ba, kasa daurewa yayi ya nufi dakinta ya tura kofan ya shiga, zaro ido yayi maganin yacce take kakkafewa da sauri ya karasa inda take yana kiran sunanta jin jikinta yayi rau ganin ta sume a hannunsa yasa ya kuma kankameta yana fadin"pls Hafsa kada ki barni bazan iya rayuwa babu keba"sunkutarta yayi da gudu ya fito tare da sakata mota tunkan ya isa hospital din ya Kira Dr geb ya sanar da zuwansu, tuki yake kamar marar hankali ikon Allah kadai ya kaisu be dorata kan gadon da akazo don daukar Hafsa ba sunkutarta yayi ya shige emergency da ita, da kyar Dr geb ya lallasheshi ya fito dashi, rike hannunsa HAFEEZ yayi murya a raunane yace"pls Dr do ur best I can't do without her". Dafasa kawai yayi ya shiga ciki, shiko ya kasa zaune ya kasa tsaye zufa dukta jikesa ga farin shaddan jikinsa dukta cikwaiwaye sosai yake ciki tashin hankali da damuwa lokuta kadan saiya duba agogon dake hannunsa, awarsa Ukku cib sannan Dr ya fito yana goge gumi. (Dr geb tare sukayi makaranta da HAFEEZ sannan kowa ya koma aekin da yake ra'ayi). Murmushi yayi donjin tambayoyin da HAFEEZ ke jefo masa yace"cold down friend da alamu ka kamu". Office suka shiga sosai HAFEEZ ya matsu da jin bayanan Dr Geb, shiko saida ya gama rubuce rubucensa sannan ya mikawa HAFEEZ hannu yace"congratulations friend, matanka tana dauke da ciki na tsawan sati ukku, suman da tayi kuma zafin zazzabi ne daya jima a jikinta ga drugs nan sai a kula da ita sosai". Baki bude HAFEEZ ke kallon Dr Geb yama rasa mezai fada a hankali ya iya hada kalmomin"Alhmdllh, and tnx u friend, zan iya zuwa na ganta? " "Of cost yes u can" Cike da farin ciki ya tura kofar dakin da take ciki karasawa yayi ya duka kan gwaiwowinsa yana kallonta dukta fada yau kawai ga wani irin fayau da tayi sunbar goshinta yayi ya shafa hannunta da aka daura mata drip a hankali yake fadin"I love u Hafsa, kece wacce na dade ina nema bansan kina tare daniba, zan kula dake kuma zan boye sirrina harki fara sona ki sauya zuciyarki daga tsana zuwa soyayya". Wata iriyar soyayyar Hafsa ke kuma ruruwa a cikin zuciyarsa jinta yake kamar tsoka daya a miya, ko kadan idan ya rasa Hafsa bazai iya rayuwa ba zama yayi a chair yana jiran farkawarta. Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe👏🏻 Emm iyyy luv *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA}. 🌈kainuwa writer's association Na Maryam ismail SADAUKARWA ga Hafsat (ummu nabil) Maimunath (ummy ontop) Hafsat malamie 24 A hankali ta soma bude daradaran idanuwanta ta saukesu bisa kyakyawar fuskarta kallon hannunta tayi dake cikin nasa shiko yana kallon kasa kamar mai bacci, batasn duk abunda zatayi yana kallonta ba, kawai tsintar muryarsa tayi yana fadin"Alhmdllh "sai a sannan ya bude golding eyes dinsa yana sakar mata wani murmushi wanda sai kayi sa'ar gaske kake iya ganinsa "Sannu kinji, me kikeso, ina fatan babu inda ke maki ciwo ko? ", ya jefo mata wadannan tambayoyin. Yunkurawa tayi zata tashi yayi saurin riketa yace"haba mana kicemin kina bukatar tashi "tada ta yayi yasa mata pillow a bayanta, ikota duk abunnan tana binsa cike da mamaki. Bude baki tayi zatayi magana, tuni ya gano mamakinta a fili yasa yatsansa a saman bakinta yana fadin" shishsh bana bukatar jin komai muje kiyi brush sai kiyi break "be jira ansartaba ya sunkuceta sai toilet brush yayi mata sunyi daru sosai lokacin da zaiyi mata wanka, itako sai sunne kai take alamar kunya, shida kansa ya ciyar da ita with hand, donko ajiye spoon yayi saida ya tabbatar ta koshi sannan ya bata magungunanta yace"bari na kirawo Dr, tunda kin matsa sallama kikeso"ya fada tare da shafa gefan kumatunta yayi waje. Da kallo tabi kofan tana tunanin Meya shiga kan HAFEEZ haka, kodai bashi bane. (Hmm yan mata ki bada kai bori yahau kawai😄😄) Saida Dr ya tabbatar babu wata matsala sannan ya sallamesu suka dawo gida, a bed ya dora ta tare da shafa cikinta yace "for some months, kin zama Momy na zama Daddy"ya karashe maganar yana kashe mata ido. 😳zaro ido tayi ta durko kasa ta fasa ihu tana fadin"wallahi Yaya banason cikin nan saina zubar dashi Allah banaso"kuka yaci karfinta. Dama yasan za'ayi haka don haka ya shirya rungumota yayi a jikinsa ya zubawa fuskarta idanuwa sannan yace"haba my wife, kinaso mu kashe raine, cikin da muka samu ta halas, ki tausayawa yaron cikinki a matsayinki na uwa yana bukatar adalcin ki, badon hajin Abbansa ba kuma badon halinsa ba ki tausaya ki rainesa harya iso cikin duniya "ya karashe maganar a marairaice. Shiru tayi alamar tunani tabbas tana matukar son cikinta kuma taji dadin samunsa, saidai tayi hakanne da gangan don tanason samun nasara game da aekinta na farko, rau rau tayi da ido tace"indai zan raini ciki da sharadi". Murmushi yayi yace"zan iyayin komai domin rayuwar D'A na". Kallonsa tayi ido cikin ido tace"saidai kamun alkawari daga yau ka daina shan giya, kuma duk ranar da kasha tabbas kasa cikinka a matsayin zubabbe"ta karashe maganar da yakini da karfin gwaiwa. Lankwabar da kansa yayi bisa kirjinta har yanajin bugawar zuciyarta yace"na daina daga yau, indai za'a kulamun da baby na, kuma a saukakawa Abbansa kiyayya"ya karashe maganar da shagwaba. Saurin boye face dinta tayi a kirjinsa alamun taji kunya yanzu kam batajin tsanar HAFEEZ kuma batajin sonsa hasalima tausayi yake bata amma kuma tayi tunani cikin dake jikinta ya jawo mata soyayyarsa kuma zatayi amfani da Wannan damar domin cika burikanta inyaso daga baya saisu rabu. Some days later. A gurguje pls Wata iriyar soyayya mai shiga jiki da tabbatar da yarda da aminci yake nunawa Hafsa yayinda ita kuma take shagwabewa musamman da Allah ya bata ciki mai laulayin tsiya yanzuko ya kawo yan aeki a gidan, zaune yake a parlor yayinda HAFSA tayi pillow da cinyarsa tana sanye da riga marar hannu iyakarta cinyarta sai faman lallashinta yake taci abinci taki, tabe baki tayi tace"ni wainan filawa zanci da yaji, kuma naka nakeso". "Indai zakici ae zanyi"dukawa yayi ta dare bisa bayansa suka shiga kitchen zaunar da ita yayi sannan ya soma aeki, fakaitar idonsa tayi ta dauki goran Sona mai matukar sanyi ta kafa bakinta, maganar Allah tana matukar son sanyi yanzu kam gashi kullun cikin mura take. Saurin juyowa yayi aeko be luraba ya yanka wukar hannunsa a cikin yatsansa, daidai idonta ihu ta saki ta yarda roba din ta rugo tare da saka yatsan a bakinta tana tsotsa tare da hura masa, shiko binta yayi da ido dukta rude saida ta gyara hannun kin kulata yayi ya zame hannunsa ya juya duk yayi zufa ya samu ya soya mata waina, kama hannunta yayi suka dawo parlor daure fuska yayi yana bata waina din harta koshi, Suhailat ta fito gaeshesa tayi ta zauna tana shan yoghurt, bata fuska HAFSA tayi tace"ni banason ganinsa yana tadamun zuciya"bata rufe baki ba amai ya taho mata tayi toilet na parlor din da gudu ta soma kwarara amai, cikin sauri ya bita ya riketa harta gama yayi mata wanka ya nadota a towel ya fito harara ya watsawa Suhailat yace"daga yau na haramta shan yoghurt a gidannan"yana zuwa yayi kan bed da ita shiri yake mata amma bacci ya figarta da kyar ya ida ya kwanta rungume da ita, dandanan bacci yayi awan gaba dasu. Basu suka farka ba sai yamma likis ita ta fara farkawa tsura masa ido tayi cike da tausayinsa ta furta a fili"wallahi nima na soma Sonka yaya inna rasaka bansan ya zanyi ba, ka sadaukar da lokacinka da duka soyayyarka a gareni I love u too Yayana soyayyarka tayi nasarar canzani akanka"ta karashe maganar tare da share guntun hawayen daya zubo mata sunbar goshinsa tayi ta mike ta shiga toilet, bude idanuwansa yayi da farin ciki marar musaltuwa yana godewa Allah da Hafsa ta kamu da sonsa. Wata iriyar soyayya suke nunawa juna basa ko minti 5 ba tare da sunji muryar junaba koda kuwa ya fita scul, yanzu kam sun ware fitinanniyar soyayya ke wahala da zuciyarsu. Ta stairs tana daidai safkowa ta tsaya tsak tana hangen Suhailat data warware leda tana barbada wani abu a mug din da aka hadawa HAFEEZ copee. Cikin sauri Suhailat ta gama ta shige kitchen din, itakam dakinta ta koma ta soma juye juye da tunani barkatai. Kai tsaye dining ya nufa yasha kayan sport dinsa da alama field zai tafi yayi training yayi kyau sosai sai zuba kamshi yake saman chair ya nufa saida ya gama dannar waya sannan ya bude mug din yakai bakinsa, yayinda Suhailat ke labe tana taka rawar murna. Tofa shin mezai faru da HAFEEZ zaiko aha copee meye matakin da hafsa zata dauka ga Suhailat Sanadin barbade ga mijinta. Ku biyoni donjin amsoshinku. Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe👏🏻 Emm Iyyyy luv *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈kainuwa writer's association Na Maryam ismail Sadaukarwa ga Hafsat (ummu nabil) Maimunath (ummy ontop) Hafsat malamie 22 Murmushi Abduol yayi ya dakko laptop dinsa yana duba bayanai dason kutsa kai domin ya rika gano me Adam ke aekatawa, kallonsa HAFSA tayi ganin abun na neman basa wuya ta karbi laptop din ta soma aeki, yayi matukar mamaki da ganin yadda HAFSA ta iya sarrafa computer babu abunda ke masa wahala tuni tayi kutse ta kwashe duk wani abu da Adam ya adana sannan itama ta tura zuwa email nata, murmushin nasara tayi tace "an gama aeki sai kuma ya sake Dora wasu bayanai", kashewa sukayi da Faty cikin murna. Shiko HAFEEZ ganin pic din page na farko a diary din da alamun daukan fansa a jiki ya rudashi idan be mantaba wannan HAFEEZ ne da suka taba wata harka shekarun baya, be gama tsurewa ba saida ya ci gaba da karatun diary din tashin hankali na gidan duniyar nan ya shigesa idanuwansa sunyi jajir, gashin kansa ya mimike zufa kawai yakeyi duk sanadin abunda ya gani, rufe diary din yayi ya maidashi ya tako kamar Wanda kwai ya fashewa a ciki dakinsa ya shiga fridge ya bude ya dauki kwalbar wine ya tutuleta a bakinsa ya kuma daukar wata ya kuma shanyewa lokaci daya ya ida fita hayyacinsa ya soma bigebige da surutai barkatai. Ganin har time din be dawoba yasa HAFSA cewa"zan tafi yanzu inaganin ba lafiyaba, saidai ku daga fitarku zuwa gobe". Gyada kai Abduol yayi sannan shida kansa ya kawota gida, ya wuce scul din da suke cos dinsu. Gaesheta me gadi yayi da fara'a take amsawa, sannan ta shiga gidan, duk akan idon HAFEEZ yana kallonta ta taga har saida ta shigo gidan kai tsaye dakinsa ta tura, duke ta gansa ga wata kwalbar wine din yana tutuleta a bakinsa, da sauri ta isa gabansa ta soma kokowar kwace kwalbar takoyi nasarar karba kai tsaye toilet ta shiga ta zubar da ita, ranta bace take kwashe na fridge tas ta kwashesu tana zubarwa a toilet, da gudu ya iso toilet din ya bude baki zaiyi magana ya soma kwarara amai kamar ransa zai fita, rikesa tayi ya ingijeta har kanta ya bugu da bango, bata daddaraba saida ta kuma rikesa ya kama ta taimaka masa yayi wanka tuni idonsa ya rufe da kyar ta dorasa bed dandanan wahallan bacci ya kwashesa, kallon fuskarsa tayi kawai sai taji wasu zafafan hawaye nabin kumatunta tace"meyasa zaka zama haka, wannan ba rayuwa bace mai kyau, amma nayi kudirin rabaka da wannan gurbatacciyar rayuwar" Tana Kuka ta gyara dakin ga wani irin ciwan kai dake damunta uwa uba jiri a daddafe ta isa dakinta wanka tayi ta zube saman bed sai kyarmar sanyi take. Basu su Suhailat suka farka ba saida Adam yace gashi a parlor a gaggauce sukayi wanka suka fito parlon da shigar da ace da ita gwara babu bisa cinyar Adam nan Suhailat tawa kanta masauki yayinda Fadila ta zauna daf dashi ta dora kanta a kafadarsa, sai zuba masa shagwaba suke su sun gaji suyi abunda ya kawosu. Murmushi yayi ya fiddo wasu kulluna daga aljihunsa guda biyu yace"kinga wannan ki saka masa a drink duk yadda zakiyi ki tabbatar yasha, wannan kuma ki barbadasa a kofar dakinsa shima ki tabbatar ya taka, sauran bayani zai biyo baya" Dariya Suhailat tayi ta sunkuyo tace"dole mu baka tukaici Aeko ta zaro kan breast dinta ta turasa cikin bakin Adam dandanan ya fara tsotsa kamar wani maye, itako Fadila tuni ta kamo banana dinsa ta soma socking dinta, ba shiri suka koma bed room suka fara aekata masha'arsu. (Allah ka tsaremu da irin wannan kazantacciyar rayuwar). Nigeria Wani mugun kallo HAFEEZ ya jefawa Kabir yace"karya kakeyi bazata yiwuba, HAFEEZ ya auri HAFSA ba mai yuwuwa bane malam"ya karasa maganar da ihu. Murmushi Kabir yayi yace"ka daina yaudarar kanka friend ka tsaya ka fuskanci gaskiya". Wani mumunan tashin hankalin ya kuma shiga. Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe👏🏻 Emm iyy luv *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈kainuwa writer's association Na Maryam ismail Sadaukarwa ga Hafsat (ummu nabil) Maimunath (ummy ontop) Hafsat malamie. Wannan shafin nakune masoyan novel dinnan kuyi yadda kukaso dashi maryam loves u all. 25 Ko kadan beji motsin mutum a bayansa ba ji yayi kawai an rike mug din hannunsa, murmushi yayi tare da shafa kyakyawan hannunta ya juyo da ita kai tsaye bisa cinyarsa yai mata mazauni, yayin da ita kuma ta kara shigewa jikinsa tace"Nawan yau bazakasha copee ba banaso". Shafar gefan fuskarta yayi tare da sunbar ta yace"koya kikace haka za'ayi matai". Cak Suhailat ta tsaya ranta a matukar dagule tana tunanin ya zatayi tayi maganin HAFSA, sarai Hafsa tasan tana lekensu aeko ta saita daidai inda take ta jefa mug din hannunta take ya fashe copee din ciki ya malale kasa, itako Suhailat baya tayi da sauri tare da labewa. Shiko kallonta yake kawai yana tunanin yau yan barnar ke akanta kenan, tashi tayi tayi hanyar parlor da gudu, wata iriyar yunkura yayi ya dafe kai lokaci daya ya damkota yana fadin"haba matar my Baby karki illatamin Shi mana". Turo dan karamin bakinta tayi tuni ya hade bakinsu wuri daya yana kashe mata ido, training din da be fita ba kenan, HAFSA ko saidai suka kuma yin wani girki tare sukaci abunsu sai yamma likis ya fita. Fuska daure Suhailat ta fito ta dauki remote ta sauya tasha ga wani irin shiga da tayi tasowa tayi ta zauna kusa da HAFSA wai anan tafi gani, ko kallonta HAFSA bata kuma yiba, jin hannun Suhailat dore a nata yasa ta juyo ganin Suhailat tayi tana pretending wai batamasan ta dora ba. Murmushi tayi a zuciyarta tace yarinya na fiki tasha, a fili kuma tace"hyy Baby ur hand of on me, ba Fadila bace, in jarabar ta motsa kya iya tafiya inda kike karya wai scul ne"kashe mata ido tayi ta tashi ta haye stairs abunta. Sake da baki Suhailat kebin hanyar da kallo hankalinta tashe badai HAFSA tasan ita waceceba kai da kamar wuya fa, key din mota ta zira sai gidan Fadila suka dannawa Adam Kira dake tsaye gaban Abduol suna bada Kala "Kai harka isa kasamin ido a abunda nakeyi ina ruwanka"Adam ya fada a hassle. "My God shin nace kayi wani abune, inace kawai ina baka LABARIN cin amanar da wani yayiwa abokinsa da matarsa ko, shine ka rude haka kodai kaima zakayiwa wani ne" Tsaki Adam yayi yanabin HAFEEZ da kallo dake shigowa yanzu, hannu ya basu suka gaesa sannan ya zauna yayi shiru. "Ya na ganka silent friend, koda wata damuwa ne". Girgiza kai kawai yayi yana kallon Adam din dake miko masa mug cike da wine, karba yayi, yayi murmushi yace"haba aena daina shan wine". "Karka badani mana wannan ficiciyar yarinyar ita zata hanaka jin dadi ne"Adam ya fada a hassala. Kalaman Adam sun ratsa zuciyar HAFEEZ a hassale yace"don't u ever raise your voice on me, ficiciyar yarinya ta fimu tunani dahar ta fahimtar dani laifin da nake aekatawa, and ka sani bazan jure munanan kalamai akan matata ba". Sosai Abduol yaji dadin yadda HAFEEZ ya girmama matarsa ya kuma kare martabarta murmushi yayi yace"ok ya isa haka kuyi hakuri pls". "Soyayya ruwan Zuma, am just joking friend, ni zan wuce "Adam ya fada yana mikewa tsaye ko kulasa HAFEEZ beyi ba , shikuma ya tafi kiran da Suhailat ta masa. Dafe kai HAFEEZ yayi yace "Abduol bansan ya zanyi ba, soyayya HAFSA kullun karuwa take a raina shin kana tunanin idanta gane ba zata gujeni ba". Dafasa Abduol yayi cike da kwarin gwaiwa yace"be a man mutumina, soyayya gaskiyace kuma na tabbatar HAFSA tana matukar sonka amma ka shiryawa kaluban da zaka fuskanta but nasan insha Allah zata fahimceka ta kuma yafe maka, kaga amfanin shawara ko da nace kada ka dauki shawarar Adam kiyawa kayi yanzu sai kaita Addu'a komai yazo da sauki" Sosai Abduol ya kwantar wa da HAFEEZ hankali tuni ya ware suna shan FIra (Ya Allah ka bamu abokai na gaskiya masu sonmu) Shiko yana isa Suhailat ta fada masa abunda ya faru, dukan hannunsa yayi yace "dole su rabu, yanzu kije maza gida ki tabbatar HAFEEZ ya taka maganinnan a kofar dakinsa, ita kuma Hafsa zanyi maganinta mafita tazomin". Figar jakarta tayi ta fice da sauri, shima be jira komaiba ya fice zuwa aekinsa na gaba. Suhailat na isa gida ta soma juye juye saida ta tabbatar babu kowa a parlon wannan ne karonta na farko da taka stairs din gidan cikin sauri ta barbada maganin a kofar dakin HAFEEZ ta juyo a guje ta zauna a parlor tana sauraran dawowarsa. Bata jima da zamaba ya shigo cikin takunsa na kasaita ko kallonta beyiba bare ya ansa gaesuwarta ya haye sama kai tsaye dakinsa ya nufa kafin ya ida isa kofan dakin ya juyo don jin ihun Hafsa a bayansa, durkushe take tana ihu tare da rike ciki, da sauri ya iso yana riketa yana fadin"lafiya meya sameki". Cikin shagwaba tace"zamewa nayi pls muje parlor". Ta kara kankamesa da shiga kirjinsa. Sabeta yayi sukayi down stairs ya zaunar da ita a chair tace"Nawan yunwa". Murmushi yayi yace "na godewa baby na da yasa kike cin abinci sosai, me zakici? " Yamutsa fuska tayi tace"Dan wake". Mikewa yayi yace"ok sir ki kula, bari na dafa miki"yana zuwa nan ya wuce kitchen. Suhailat bata ida mutuwar zaune ba saida taga HAFSA ta ware tahau sama ta share kofar dakin HAFEEZ tas tayi mopping din wurin, tana dawowa ta kashewa Suhailat ido daya ta gyara manta. Ba jimawa ya fito rike da plate a hannunsa shiya ciyar da ita sannan ya soma matsa mata Kafa da tayi kunburi a haka har bacci ya dauketa, sannan ya dauketa suka shige daki. Yaukam bakin cikin HAFSA yawa Suhailat yawa kuka take wiwi ta sanarwa Adam abunda ya faru. Fashe mug din gabansa yayi ya latse wayar, tunani yayi mafitarsa daya beda zabin daya wuce binta waya kawai ya danna banji me akace masa ba naji yace kawai kazo a fara. Nigeria Cikin matukar tashin hankali Ummy kebin Aliyu da kallo(Aliyu yaron HAFEEZ ne, kuma ta siyesa da kudi don ya kawo mata rahotanni game da HAFEEZ din) Kafin tace"ka natsu Aliyu banason ka fadamun akasin haka, kana nufin mijin da HAFSA ke aure shine wanda ya keta mata haddinta wanda muke shekaru muna nema? " "Kwarai kuwa Madam kinsan bana fada maki abunda ba daidaiba ki duba wannan"ya fada yana tura mata wani file a gabanta. Muhammad ne yace"ok kaje zamu nemeka". "Thank u sir"ya fada tare da wucewa. Ummy kam hannu na karma take bude file din gaban sosai ta tsoranta hankalinta ya kuma tashi dukar da kanta tayi yayinda hawaye kebin fuskarta. Dagota Muhammad yayi yace"kiyi hakuri banaso kina daga hankalinki". "Dole hankalina ya tashi husband kasan wanne hali yar uwata zata shiga idan taji wannan labarin, ga yanzu zuciyarta ta gama amincewa da mijinta kasan zata shiga wani hali". Shafa kanta yayi ya rungume yace "muyi wani abu mana kada ki fada mata gaskiya ki rufe sai kinga ta natsu sannan tasan gaskiya". Da haka ya shawo kan Ummy ya lallabata har bacci yayi awan gaba da ita. Some months later. Cikin HAFSA yakai wata 9,abubuwa da yawa sun faru harda dawowar Suhailat gida don tayi aekinta da kanta donta lashi takobin cinma burinta kota halin kaka. Har Ummy ma ta haihu D'anta namiji kyakyawa yaci sunan mahaifinta suna kiransa Affan. HAFSA tayi kuka iya kuka na rashin zuwanta sunan Affan amma tayi hakuri inda yau sora kwana daya suzo Nigeria harda Abdul da iyalansa zasuyi sati 2 su koma. Dama Adam da Suhailat sun dade da zuwa hutunsu. Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe👏🏻 Emm Iyyyy luv *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈kainuwa writer's association Na Maryam ismail Sadaukarwa ga HAFSA (ummu nabil) Maimunath (ummy ontop) Hafsat malamie 26. Tsaye Nike a filin jirgin aminu kano ina juye juye, hangosu nayi cike da farin ciki suna makale da juna fuskokinsu dauke da murmushi mai cike da tsantsar soyayya da kulawa sanye take cikin dogon pink din riga ta tsaya a jikinta das gadan cikinta daya fito kwanin birgewa blue vail ne ta yane kanta dashi HAFSA kenan, yayinda HAFEEZ ke sanye da blue din shadda tasha aeki sunyi matukar kyau, bayansu Abduol ne da iyalansa suna rike da Ahmad ga cikin Faty daya soma fitowa shima, sojojine burjik sukazo daukarsu sannan kowa yayi hanyar gidansa Samuel ne ke tukin motar HAFEEZ yayi da HAFSA ta dora kanta a kafadarsa tana kuma shakar kamshin kasarta a cikin wani tankameman gida Samuel yayi parking ya fito ya bude musu kofa yana saluting din HAFEEZ, murmushi kawai yayi yaja HAFSA sukayi ciki, gidan ya tsaru harya gaji da haduwa sakin baki HAFSA tayi tana kallonsa don ita a zatonta gidan Momy zasu, rankwafowa yayi ya sunbanci lips dinta yace"nan ne gidanmu da aka gama ginawa, ina fatan ya miki kyau? ". Rausayar da kanta tayi sannan tace"kaidin na dabanne Nawan". Murmushi yayi ya sunkuceta suka shige daki wurin wanka kam nan suka shiririce sannan suka fito sukaci abincin da masu aekin suka girka nanya gabatar masu da HAFSA yaso ta barsu su huta amma Sam ta hanasa zama ya kaita taga Affan ba yadda ya iya a dole sukayi tsinke cikin farfajiyar gidan Ummy. Zaune take tasha Ado ta dora kanta a kafadan Muhammad tace"husband inaji a jikina kaman sweetheart na kusantoni inagafa ta shigo garinnan". Shafar fuskarta yayi yace"anya kuwa, ae nasan data fada maki ko". Ae bata idasa jin maganarsaba ta mike tsaye zunbur kunnanta na ansa mata kuwwar sallamar aminiyar ta ta, kallon juna suke cike da kewa da tsananin son ganin juna lokaci daya sukayo kan juna tare da sakin kuka mai sauti suka rungume juna. HAFEEZ kam runtse ido yayi ganin HAFSA batajin nauyin cikinta ta wani ruga da gudu haka yadan saki siririn tsaki. Sosai suka rike juna Ummy tace"Ashe zan ganki nan kusa nayi kewarki sosai kin tafi kin barni lokacin da nake bukatar mu zauna kusa da juna". "Nima nayi kewarki sosai, amma yau batake nakeba sakanni naje ga d'ana malama"HAFSA ta fada tana janye jikinta kai tsaye wurin Affan ta nufa dake kan cinyar Muhammad ta daukesa tana fadin Masha Allah. Muhammad yayiwa HAFEEZ iso yana fadin"inka biye ta tasu zaka wuni a tsaye ne" Sosai sukayi dariya sannan Ummy ta gaeshesa ta zauna tare da juyawa Hafsa baya alamun tayi fushi. "Wayyo sweetheart kinsan bazanso fushinki ba kawai daukin ganin dana nake" HAFSA ta fada tana kama kunnenta biyu. Dariya suka saka tare da tafawa, sosai sukayi firar yaushe gamo sukaci sukasha, akwati guda HAFSA tayowa Affan waiduk tsarabarsa ce, sai dogayen rigunan data siyo masu Kala biyar ita da Ummy sun jima a gidan sannan suka tafi, sunje gidan Momy da Ammi, sannan sukaje gidansu HAFSA tun daga gate take kwala kiran"Ummu Ummu narh", da sauri Ummu ta fito jin muryar Hafsa sake da baki take kallonta lokacin da take gudu zuwa gareta ta rungumeta tace"Ummu nayi missing dinki, hala ke bakiyi nawa ba ina Abbun". "Ni sakeni badai ki girma kiji yadda kike amma kike gudu Allah ya shiryeki HAFSA "Ummu ke fada. "Ameen tunda ke baki kewata, ina Abbun dina yake". "Rabu da ita ganinan yar albarka"Abbun ya fada. Cike da kewar mahaifin nata ta gaeshesa shima yaji dadin ganinta cikin farin ciki, sannan suka gaesa da HAFEEZ dake zaune akan carpet ranar sune har 9 na dare a gidan inda da zasu tafi Abbun yajawa HAFEEZ kunne akan karya rika barinta yawo karta haihu a waje, dariya ta tuntsure da ita cikin shawagwaba tace"Wayyo Abbun zakasa naki ziyarar kowa". Kowa dariya yayi sannan sukayi sallama suka wuce gida cike da kewar iyayen nata. Dariya sosai HAFEEZ ya tuntsire da ita yana kallon Adam dake gabansa yace"hakan za'ayi nifa banso wani abu ya samu HAFSA so nike ya saketa ni kuma na aureta". Murmushi Adam yayi yace"nima so nake na cika burin kanwata dakeson Auran HAFEEZ badon komaiba". Cike da neman nasarar abunda suka saka gaba sukayi musabaha, sannan Adam ya fito cike da farin ciki. Wurin mamar tasa ya shiga da murmushi dauke a fuskarsa ya gaesheta yace"Mama Sannu da hutawa". "Yauwa dan albarka ka ganni inata fama da Hafsatu dakyar tayi bacci". Shafa kan HAFSA yayi yana murmushi. "Ya kamata kayi aure hafeezu zaman bamai yiwuwa hakanan bane". Murmushi kawai yayi yace"Mama muna hanya ae". Haka dai sukaitayin fira kafin ya wuce dakinsa ya kwanta donya huta. Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe👏🏻 Emmm Iyyyy luv TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA}. 🌈kainuwa writer's association By maryam ismail Sadaukarwa ga Hafsat (ummu nabil) Maimunath (ummy ontop) Hafsat malamie 27 Cike daso da kauna suke zaune zamansu lafiya yayinda shakuwa mai karfi ta shiga tsakaninsu sunata soyewa hankalinsu kwance hakanne ya kara kwantar da hankalin iyayennasu suna karajin soyayyar juna. Zaune yake a parlor fuskarsa cike da damuwa ya dafe kansa da hannuwansa duka biyu kwata kwata bayajin dadin zuciyarsa. Fitowa tayi parlon sanye da dogon riga maroon colour ga cikinta ya fito das daya kara mata kyau white hijabce a hannunta ta iso gabansa cike dason sanin meke damun mijin nata, zama tayi kusa dashi, dora kansa yayi a cinyarta tare da dafe gefan zuciyarsa dake mugun bugawa, shafa kansa tayi tace"zama dayin tunani basa bada mafita saidai kara tura mutum a rudani da bata lokaci, ka natsu ka fuskanci komai da zuciya daya kayi abu da yakini domin kunne aekinsa jini zuciya kuwa itace mai sakawa kafin ta aekata, damuwa bata jarumin gwarzon namiji irin mijina bace". Sosai hankalinsa ya kwanta yana kara godewa Allah daya bashi Hafsa a matsayin mata, zama yayi yana fuskantarta ya riko duka hannuwanta biyu yace"wife don Allah karki barni duk rintsi ki kasance dani, wallahi rashinki a wurina tamkar tarwatsewar rayuwata ne". Rufe masa baki tayi tace"ya isa haka, kasan ina tare dakai nima, tashi muje". Rungume juna sukayi sannan ya saka mata hijabinta ya kama hannunta har bakin mota, yau shiyake driving kai tsaye super market suka nufa inda HAFSA zatayi siyayyan kayan zaki donyau rigima takeji, suna zuwa suka shiga ciki kai tsaye fannin sweet sukayi nanta fara bibar wanda takeso, kallonta HAFEEZ yayi yace"wify kiyi sauri inaso muje na siyi turaruka". "Kada ka damu kaje, zan iskeka saimu gama a tare ko"HAFSA ta fada. "Ban yardana a kalleminke kuma wazai daukar miki kaya"cewar HAFEEZ Murmushi tayi tace"zan rike kaje kawai pls my love" Shafa fuskarta yayi ya wuce zuwa wurin Sweet. "Daddy ni muje sweet nakeso fa"cewar little tana dira kafa kaman zatayi kuka, rugawa tayi wurin sweet din ba yadda HAFEEZ ya iya a dole yabi bayan little din. Ita kuwa tana isa ta soma eban sweet kawai da gudu ta nufi HAFSA tana fadin"Aunty ki dauki wannan da dadi Allah "little ta fada tana mikawa HAFSA ledan sweet din. Sosai yarinyar ta burge HAFSA dukawa tayi tace"tona gode my baby, ya na ganki ke kadai ina mamanki? ". Shagwabe fuska little tayi tace"Aunty bana da mama daga granny sai Daddy na tare dashi nazo" Lokaci daya tausayin yarinyar ya ratsa zuciyar HAFSA, nan take suka rungume jina, "la Aunty Daddy na yazo"maganar little ta katse mata tunani, lokaci daya kuma taji zuciyarta na zafi da azazzalarta a sanyaye ta juyo daga dukiyan da take, a firgice yake kallon fuskarta ta kara masa kyau ga kwarjini data masa baki na rawa ya furta"HAFSA ". Jin ya ambaci sunanta muryar da ba zata taba mantawa a rayuwarta ba ta daki dodon kunnenta ta kwammace a narka darma a zuba mata a kunne dajin wannan mumunan muryar, tun daga kasa take kallonsa tare da mikewa tsaye har I zuwa fuskarsa, kara daure fuska tayi duk wani farin ciki nata ya gushe cikin kakkausar murya tace"ko kayi mamaki ne, ko kuma kaso na mutu lokacin da kazamo bakin azzalimi". Murmushin gefan baki HAFEEZ yayi yace"akwai azzalumi banda mijinki maci amana mayaudari". A tsawace HAFSA tace"Dallah rufemun baki, bazan taba iya daukar munanan kalamai ga mijina ba, a wannan kaskantartar muryar taka me karamin zuciya wacce batasan hallici ba". Dariya ya tuntsire da ita ya soma zagaye HAFSA sannan ya dawo gabanta yace"soyayya ruwan Zuma, HAFSA Ashe har yanzu ke yarinyace neman abu kike kuma kina tare dashi, to bari na baki sani, babu azazzali mai kaskantartar zuciya sama da mijinki wanda besan halacciba mayaudari, to inaso ki sani mijin da kike tutiya dashi shiya lalata rayuwarki ya dasa maki TABON da bazai taba warkewaba kinaso ki cemin bakisan shine wanda yasa na kawoki ya miki fyade ba, amma kin yaudari kanki". Kamar saukar aradu haka takejin maganganun HAFEEZ lokaci daya tunaninta ya kulle ta dago ido tana jefarsa da mugun kallo cike da tsantsar tsana tace"ae ka fishi tunda kai soyayya ka siyar don kwadayin abun duniya, kuma ka sani dukiyar haram tacin amana tanan zata koma zan iso kanka"tana zuwa nan tayi gaba abunta zuciyarta na dukan ukku ukku, saurin ficewa tayi daga wurin, cikin sauri HAFEEZ ke kwala mata Kira dayaga fitar tata a rude, shiko saba little yayi yabar wajen, da sauri HAFEEZ yayiwa mota key yabi bayan napeep din data shiga, amma ta rigashi zuwa gida kudi kawai ta mika masa ta shige gidan dinhar jiri take gani, tsaye tayi a parlon sororo dabin caset din da aka kunna a TV tabbas itace lokacin da aka mata fyade har sanda aka fitar da ita, HAFEEZ da Adam suka yaye max din fuskarsu wani irin mugun faduwar gaba taji ga pictures din sake watse tsakiyar dakin ga littafi aje, dauka tayi tana dubawa hakan ya kara tabbatar mata da abunda ta gani, innalillahi wa'inna ilaihir raju'un shine kalamin dake fitowa a bakinta yayinda hawaye masu dumi kebin fuskarta, lokaci daya kuma ta maida kallonta ga HAFEEZ daya kame kaman gunki yana kallonta da alamar tsoro karara a fuskarsa, magana tajesonyi amma ta saka lokaci daya ta saki kuka mai sauti tayi dakinta da gudu tasa key. Jikin kofan ya nufa yana kiran sunanta a matukar kidime dukan kofan yakeyi amma kamar bata jinsa, sai sautin kukanta yakeji da karar fashe fashe. *tofa yau ake yinta, kudai ku biyoni donjin ya abun zai kasance* Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe👏🏻 Emm Iyy luv *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈kainuwa writer's association By Maryam ismail Sadaukarwa ga Hafsat (ummu nabil) Maimunath (ummy ontop) Hafsat malamie 30 London Tunda sassafe HAFEEZ ya tashi ya shirya tsab cikin black shadda yayi matukar kyau sosai sai zuba kamshi yake komai nasa black abunka da farin mutum saiya fito ras dashi, da sassarfa ya fito parlor Momy da Amma ya samu a zaune suna shirya yaransa, har kasa ya duka ya gaeshesu, suka amsa cike da fara'a tsurawa yaran ido yayi cike da tausayinsu gasu da uwa amma an illata masu ita, maimakon su bude baki da nonon mahaifiyarsu saidai suka buda baki da madara amma duk Wanda yamin haka ya cuceni, Amma ce ta katse masa tunani tace"HAFEEZ kaje kayi breakfast kaji". "Amma bazan iyaba, Asibiti zanje yanzu"yana idasa maganan ya mike yana goge hawayen dake shirin zubo masa yayi waje. Cike da tausayinsa Amma tace"Allah ya bamu mafita, duniya ba yarda" Da Ameen Momy ta ansa cike da jinjina al-amarin, "gaskiya rayuwar HAFSA tana cike da rudu da ban al-ajabi y'ar karama da ita amma taga kalubale na rayuwa iri iri"cewar Momy Murmushi Amma tayi tace"gaskiya kam da bata da karfin jini da bata kawo yanzu ba, ita kuma tata kaddarar kenan". Haka dai sukaitayin fira kafin suka fara shirin tafiya asibiti. Shikam nasa bangaren yana zuwa ya tura kofar dakin da take ciki ya shiga, tananan yacce take a kwance, cike da natsuwa ya isa inda take ya shafa fuskarta yace"ina fatan ki tashi my wife, donko nida yaranki muna tsananin bukatarki a kusa damu"murmushi yayi ya zauna yana wasa da yatsun hannunta har bacci yayi nasarar daukesa a wurin. Koda su Amma suka shigo ganinsu a haka yasa suka kara jin tausayinsu, suka fita tare da ja masu dakin, don Momy ta tabbatar jiya beyi bacci ba. Next day Ummy tazo ita da iyalan Abduol, driver yaje daukarsu kai tsaye asibitin ya nufa dasu, sosai suka tausayawa Hafsa inda ummy ta share hawayenta tace"kwanciyar me kikeyi, rashinki babbar matsala ne, be kamata kibar Adam da HAFEEZ da Suhailat ba tare da daukar fansa ba, sun cutar dake , da duk Wanda yayi silan kwanciyarki ko zafin nakuda baki gama ba ina bukatarki a raye swtheart "ta karashe maganar cikin kuka, da kyar aka kaita gida. Yau ta kama ranar sunar yaran HAFSA su kadai a gida yanka aka masu inda Namijin yaci Ameer macen kuma Amira, HAFEEZ yasa sunanan saboda Shi HAFSA take burin sawa inta haifi yan biyu, su kadai sukayi sunansu yayinda uwar jego ke asibiti. Washe gari sukaje asibiti, a wajen dakin suka zauna suna fira, HAFEEZ ne kadai a dakin rike da hannunta, idonta a rufe take karanto addu'ar tashi daga bacci, zabura yayi ya kura mata ido yana ambaton Alhmdllh ga wani irin dadi dake ziyartar zuciyarsa ya soma sakin murmushi, a hankali takebin dakin da kallo hawaye nabin fuskarta, idanuwanta ta sauke akan HAFEEZ "bari na Kira Dr"ya mike, amma saita kara rike hannunsa tana fashewa da kuka tare da runtse idanuwanta, rarrashinta yayi tayi shiru ba tare data fadi komai ba, cikin hanzari ya fadawa su Amma ta farfado Ummy harda sujadar godiya tayi, yayinda Dr geb yazo ya dubata babu abunda ke damuwarta saidai rashin karfin jiki Wanda ya tabbatar zata warware cikin kwanaki, murna sosai ya tayasu kafin ya fita, cikin sassarfa suka shigo kowa na jera mata Sannu, a lokacin Abduol da Faty suka shigo, suna murna suke da Sannu kallonsu kawai take har lokacin. Cikin murna Ummy ta mika mata danta namijin tace"gashi taci suna Ameer, wannan kuma taci suna Ameera"Ummy ta fada tana mika mata su. Karbar yaran tayi ta rungumesu a kirjinta tana jin soyayyarsu na ratsata ta fashe da kuka, dakyar Momy ta lallashe sai a sannan ta mikawa HAFEEZ yaran ta mike tsaye tadanyi taku biyu sai a sannan tayi magana cikin dashewar murya tace"ina dayan yarinya ta? " Cike da mamaki suke kallonta a tare sukace"yara biyu kika Haifa ae" Murmushin takaici tayi tace"yara ukku na Haifa biyu mata, nice uwar da ina cikin zafin nakuda aka kashemin y'a a gabana, akamin allurar mutuwa, mena aekata haka, inaso ku sani rai befi raiba, kuma jini befi jini ba, rai daya kashe rai shizai biya ran y'ata bazan taba hakura ba, aka rabani da yarana na tsawan kwanaki ". A rude suke kallonta cikin tashin hankali HAFEEZ ya rike hannunta yace"waye ya kashemin y'a na tabbatar kin gani". "Karka damu sunyi hakane don bukatar kansu, inaso mu koma Nigeria cikin satin nan". A rude suka sanarwa su Daddy, sukace a bari su dawo sai ayi case din. Kwananta ukku Asibiti aka sallameta donta warke ras Tana shayar da yaranta. Tofa ana wata ga wata readers kudai ku biyoni. Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe👏🏻 Emm Iyy luv *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈kainuwa writer's association Na Maryam ismail Sadaukarwa ga Hafsat(ummu nabil) Maimunath (ummy ontop) Hafsat malamie *naji korafinku, kowa da abunda yake fada, saidai inaso ku sani na riga na tsara littafinnan tun kafin na fara to pls ku biyoni kuji meye karshen lvrn baku tari numfashina ba, ninasan meye hikimar yin hakan* 29 Kafin Kace me tuni gari ya zagaye da mutuwar HAFSA lallai naga dinbun jama'a, mutuwarta ta ratsa mutane sosai, yayinda ake shirin yi mata wanka a kaita makwancinta. A matukar razane HAFEEZ yake kallon Adam yace"ta mutufa Kace, wannan bamai yiwuwa bane". Murmushi Adam yayi yace"while yadda ka dauka Abban little but HAFSA ta mutu yanzu haka ana shirin kawar da gawar ta ne"yana zuwa nan ya juya ya fita ranshi yayi fari kal. Wani uban ihu HAFEEZ ya kurma tare da fadin"no kada kimin haka". Saban salo 😄😄 Bangaren goga HAFEEZ kuwa a hankali ya soma bude idonsa yana zagaye dakin da yake da kallo idonsa ne ya safka akan fuskar Abduol yayinda hawaye kebin gefan fuskarsa, goge masa hawayen Abduol yayi yace"kayi hakuri haka Allah ya tsara, kaddararka kenan, kada kayi jayayya da hukuncin ubangiji bayan kanada iliminka ka daure ka cije yanzu kam HAFSA bata bukatar komai sai addu'ar ka shine zai nunawa duniya cewa ka sota sona gaskiya". Balle drip din jannunsa yayi yace"Abduol muje gida, inaso naga gawar matata". Kamasa Abduol yazoyi, ya dakatar dashi cike da kwarin gwaiwa ya mike ya soma tafiya a hankali, Abduol yaja motar har kofar gidansu HAFSA, kallon kofar gidan yake yadda ya tare yan Adam wainan duk masu son salatar matarsa ne da kumayi mata rakiya, hawayen da yake makalewa suka fara ambaliya a fuskarsa juyar da fuska yayi ya shige cikin gidan da sauri Abduol na rike dashi, ko kadan be kula matan dake cike da gidanba saidai su ke nunasa suna kukansu, kai tsaye part din Abbui ya nufa inda ake shirin yi mata wanka, Ummu na ganinsa ta tashi tabar dakin don wani irin tausayi ya bata lokaci daya ya rude ya fiffige ya fita hayyacinsa, kallon kuskarta dake a bude yake ya shafa gefan fuskarta yace"kicemin mafarki nake wife, kin tafi kin barni ga yara, tabbas naji rashi babba, ki jirani ina hanya donko rashin zai iya matso da ajalina kusa". Momy dake kuka bayansa ta kamasa, rushewa yayi da kuka ya rungumeta tsam kamar karamin yaro. "Kuna ganin abunda nake gani kuwa, ku duna, wallahi motsi idonta da hannunta keyi"makociyarsu ta fada. A razane HAFEEZ ya juyo yayo kanta, duka mutanan dakin sukayo kanta, tabbas idonta motsi yake ga dan yatsanta dake juyawa, cikin gaggawa aka sanar dasu Daddy tare dasu Abbui suka shigo suma tabbas sun ganewa idonsu HAFSA bata mutuba ga idonta nan yana motsi but a rufe yake, Alhmdllh HAFEEZ ya furta ya rungume HAFSA yana zubar da kwallar dadi. "Maza mu tafi asibiti yanzu"cewar Daddy. "A ganina a fitar da ita waje kawai zaifi"Momy ta fada. Waya Abba ya dauko ya kirawo Dr dinsa, ya shaida masa ya iskesa gidan aminin nasa, sannan ya dubesu yace"wannan likita nane, a waje yayi karatu, ya fara duba mana ita a gida sannan muyi visa zuwa wata kasar". Kowa ya aminta da shawarar Shi sai lokacin HAFEEZ yayi maga yace"Abba, London zamu wuce da ita, inada likita kwararre acan, kuma shike dubata tunda mukaje can din" Momy ta san Dr geb shiyasa bata musaba tasan ya kware a aekinsa, nanda nan Abduol yayi masa waya cewar zasu zo gobe. Dr lawal na shigowa dakin Abbui aka kawosa, I yanzukam mutane duksun watse suna addu'ar Allah yasa bata mutuba, saida ya gaesa da kowa sannan ya bukaci su bashi wuri, ba yadda basuyi da HAFEEZ ba yaki fita, a dole Dr ya fara aekinsa tana a jikinshi, kwaje kwaje yayi yadai tabbatar bata mutuba, sannan ya fito wurinsu ya zauna yace"bata mutuba, amma anyi mata allurar guba ne, itace ta haifar mata da suman da tayi, amma Alhmdllh nayi mata allurar da zata tsayar da gubar har zuwa gobe, kafin nan an samu visa fitar da ita daga kasar". A kidime suke maimaita allurar guba kuma, cikin tashin hankali HAFEEZ yace"yanzu kam ba yarda kowa yana cikin zargina, dole nayi bincike duk Wanda na kama dasa hannu saiya fuskanci hukunci"sai a sannan ya karbi yaransa yana kallonsu ga wata soyayyarsu da tausayinsu ya mamayeshi sai tsotsar hannu suke, sai a sannan Amma ta hada masu madara tana basu. HAFEEZ kam shida kansa yakai HAFSA asibitin Dr lawal, kuma ya tsareta, Abduol kuwa yanacan cuku cukun visa. Karfe 9 na dare motar asibiti ta danno kai cikin airport tare da wasu ukku a bayansu, cikin gaggawa aka turo bed din daukar mararsa lafiya aka dora HAFSA akayi da ita cikin jirgin, HAFEEZ, Momy, Amma, Abduol sune zasuyi wannan tafiyar, acewarsu komai ake ciki zasuzo dubasu, ba jimawa jirginsu ya lula cikin sararin sama niya. Da motar asibitin Dr geb akazo daukar HAFSA, emergency aka wuce da ita ya shiga bata taimakon gaggawa, cikin ikon Allah ta farfado tare da tari da nishi mai karfi, allurar bacci yayi mata sannan ya daura mata drip sannan aka kaita daki na musamman yanzu kam lafiya lau take fitar da numfashi. Office ya kirawo HAFEEZ da Abduol yace"komai lafiya lau yanzu, gara da kuka hanzarta tsaida gubar anyi sa'a bata game jikinta ba, amma sai kunsa ka ga masu shiga wurinta gudun samun matsala, dukdadai ba'a kwana anan, zamuci gaba da kula da ita, yanzu na mata allurar bacci donta samu natsuwa"dukda turanci yake wannan bayanin. Hamdala sukayi ga sarki Allah, sannan suka masa godiya suka fito, saida suka ganta sannan suka wuce gida, Abduol ma ya wuce gudansa, a parlor sukayi masauki sai a sannan yayiwa yaran huduba da addu'o'i ya mikawa Amma ya wuce dakinsa, wanka yayi ya saka jallabiya ya zauna gefan bed yana tuno rayuwarsu ta gidan, da kyar Momy tazo ya lallabashi yasha fresh milk, suko tuni masu aeki suka girka masu abinci sukaci sannan suka shirya yaran suna suka kwanta donsu huta. Da kuka Ummy ta farfado ta mike zaune tana bin dakin da kallo, da sauri Ummu ta zo wurinta tana mata Sannu. Kuka ta kuma fashewa dashi, rungumeta Ummu tayi tace"kiyi hakuri Ummy, HAFSA bata mutuba". Sororo takebin Ummu da kallo sannan tace cikin muryar kuka"dama ana mutuwa a dawo ko wasa da ita". "Gaskiya Ummu ta fada kaki, HAFSA bata mutuba"cewar Muhammad nan ya labarta mata abunda ya faru. Sosai tayi farin ciki saidai tace saita gano Wanda yayi wannan aeka aeka, amma kuma ba jira jibi zata wuce London. Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe👏🏻 Emm iyy lov *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈kainuwa writer's association Na Maryam ismail Sadaukarwa ga Hafsat(ummu nabil) Maimunath (ummy ontop) Hafsat malamie *wannan page din nakine y'artulluwa Andija ta KAINUWA fans 6,na gode kwarai da kulawarki, aradu kodon tsoron da kikaji dole HAFEEZ ya gaesheki kyauta* 28 Wani mumunan tashin hankali ke ziyartar kwakwalwarsa ya rasa meke masa dadi yana zancen zuci yanzu nan HAFSA tasan sirrin da nake boyewa don gudun kada na rasata bazan iya jurar rashintaba Allahumma ajirni fi musibati wa'akilibni kairan minha shine abunda yaketa maimaitawa a bakinsa jin kukanta yake har cikin ransa ji yake kamar zuciyarsa zata tarwatse don bakin ciki, zamewa yayi kasa tare da dafe kansa, jin kirar sallahr la'asar da ake Kira shiyasa ya rarrafa dakyar yayi alwala yayi masallaci. Bangaren HAFSA kuwa kuka kawai take sharbawa ga wani kululun abu da yayi mata tsaye a zuciya hannuwanta duk jini duksun fashe, jin fitar HAFEEZ yasa ta mike da sauri tana juye juye, bude dakin tayi cikin sauri tayi waje kai tsaye bakin titi ta nufa ta tsaida mai napeep gida ya kaita, ko daidai tsaiyuwa beyiba tayo waje ta bashi kudi masu yawa ba tare data dubaba, iya karfinta take dukan gate din gidan da sauri mai gadi ya bude don ganin waye, bata jira tambayar da yake mataba ta kutsa kai ciki da sauri fuskarta na tsiyayar hawaye, Ummu dake zaune parlor cikin sauri ta juyo jin muryar HAFSA da kuka tana fadin"ke lafiyarki kuwa?, meya samu Hafeezun? ". Fadawa tayi jikin Ummu ta kuma fashewa da matsanancin kuka tana fadin"Ummu HAFEEZ ya cuceni, Ashe shine yayimin fyade, Ummu wallahi bazan iya ci gaba da zama dashi ba"ta kuma rushewa da kuka. "Ke saurara mana kikemin wani bayani a baibai ki nitsu kimin bayani kafin Abbunki yaji hargowarki ya fito". Cewar Ummu. Cikin muryar kuka ta fadawa Ummu komai hada yadda akai HAFEEZ yasa aka daukota dacin amanar da Abban little (HAFEEZ) ya mata. Jinjina kai Ummu tayi tace"kunyi kuskure sosai na rufe wannan sirrin Ashe HAFEEZ guduwa yayi, to amma abun yazo da sauki rungumar kaddara zakiyi ki rufe sirrin mijinki ku zauna lafiya". "Saima kin bata shawara akan haka, ae aekin gama ya gama tunda Wanda tsautsayi ya fadawa shiya aureki, donko HAFEEZ mutumin kirkine, maza fitarmin na daina ganinki ki baro gidan ALHAJI Muhammad kizo nawa to me zamu baki, ina gargadinki amincinmu ba wasa bane"cewar Abbui. Mikewa tsaye Ummu tayi tare da rike HAFSA jikinta na kyarma ta dora hannu aka ta kuma fashewa da kuka tace"Abbui kuyimin rai, bazan iya zama da HAFEEZ ba koda na second na tsaneshi, wallahi Abbui mutuwa zanyi idan na koma wurinshi". "Shut up, saidai ki mutu fitarmin daga gida kuma kada na kuma ganin kin nunamin fuskarki". Abbui ya fada a zafafe cikin matukar bacin rai. HAFSA tasan Abbui tunda yayi fushi bazai taba bari ta zauna mishi gidaba, juyawa tayi tana toshe bakinta tayi hanyar fita, cikin sauri Ummu ta rikota. "Koki saketa, ko ki bita kema auran naki ya kare"yana fadan haka ya koma sama. HAFSA ko cire hannunta daga na Ummu tayi, tayi waje abunta. Bangaren HAFEEZ kuwa yana dawowa masallaci yaga kofar dakinta a bude da sauri ya kutsa kai, saidai bata ciki duk inda ya dace ya duba ya duba babu ita a gidan, cikin sauri ya safko yana tambayar mai gadi koyaga fitarta, ya bashi amsa da ta fita tun dazu, garin daukar key yaci karo da farar takarda, cikin sauri ya buda ya soma karantawa Lallai ka ansa sunanka namiji, na gode kwarai, na dade ina nemanka a rayuwata Ashe ina tare dakai, nikam na tafi sai wata rana in kaga sakona tokayi gaggawar sakina donna rabu dakai har abada Daga tsohuwar matarka HAFSA. Wani uban ihu ya kurma Wanda ya karade gidan da sauri ya figi key yayiwa motarsa key ya fice da wani azabban gudu, ikon Allah ne kawai ya kaishi gidansu HAFSA a waje yabar motar, ya shiga gidan da sallama. Ummuce ta amsa bayan sun gaisa HAFEEZ yace"Ummu ina HAFSA nasan na mata laifi saidai bazan iya jure rashinta ba". Murmushin karfin hali tayi tace"ka natsu Hafsa zata dawo gareka tazo dazu, saidai mahaifinta ya koreta". A razane yake kallon Ummu, beyi mata sallama ba ya fito daga gidan, kokarin daidaita natsuwarsa yayi ya kira, Ummy tace batazoba, haka ya kira maryam itama tace batazoba, haka zalika gidan Amma ma, cikin tashin hankali ya Kira Momy bugu daya ta dauka da sallama. Fashewa yayi da kuka kamar karamin yaro yace"Momy ta tafi, tace bazata dawoba, Momy bazan iya rayuwa ba HAFSA ba". Hankalin Momy tashe tace"son ka daina kuka kamin bayani pls". Nan ya fadawa Momy sabani suka samu ya boye gaskiyar yace kuma tazo gida Abbui ya koreta, kuma ya tambaya ko ina ance batazo ba. Kwantar masa da hankali tayi tace"ka daina kuka fushi ne tayi, kuma nasan data huce zata dawo gareka, yanzu zanje gidan nasu kayi hakuri". Kashe wayar yayi ya rufa kansa a mota yana hawaye dana sanin abunda ya aekata yakeyi tare da tsanar hali irin na Adam daya bashi gurguwar shawara, kuma ya dauka a lokacin ya yarda shawarar Abduol wacce itace me kyau. Dariya Adam da HAFEEZ suka fashe da ita tare da tafawa yayinda Suhailat ke jinjina masu tana fadin"kunyi kokari aeki yazo karshe". Murmushi HAFEEZ yayi yace"kowa zai cika burinsa, don nima yanzu zan nemi masoyiyata tana haihuwa na aure abuta". Kara kashewa sukayi sannan sukawa motarsu key sukabar inda suke. HAFSA kuwa tana fito daga gida titi tabi na bayan gidansu hawayene kebin fuskarta, ga zuciyarta dake radadi kamar zata tarwatse ga mugun ciwan kai, tafiya takeyi kamar marar lakka don kuwa karfinta ya soma karewa ga kishin daya kawo mata ziyara, kallon kafarta tayi lokacin da jini kebin gefan kafarta hakan yayi daidai da murdawar da cikinta ya shigayi kamar ranta zai fita, ga tari da takeyi ya sarketa lokaci daya ta dafe zuciyarta ga wani irin wawan jiri dake dibarta bata kara taku biyuba ta zube a kasan titi a sume. Ganin kuka ba nasa bane yasa ya share fuskarsa yana tunanin ko wanne hali HAFSA take tabbas ya Santa da muguwar zuciya ga kafiya, kuma yasan ba zata taba zuwa gidansa ba shawarar zuciyarsa yabi na yabi titi koya ganta, kai tsaye mota ya shige yayi mata key ya soma bin titin bayan gidansu yana tafiya a hankali zuciyarsa cike da kunci. Hango wani abu yayi a gabansa kwance kamar mutum kuma yanata horn yaga abun bai motsa ba, hakan yasa ya fito, "HAFSA "ya fada da karfi yayi kanta da gudu girgizata yakeyi shiru, ruwa ya dauko a motarsa ya zuba mata, wata doguwar ajiyar zuciya taja ta bude idanuwanta da suka lumshe kamar mai bacci turesa ta somayi tana fadin"ka sakeni guduwa zanyi, bazan kuma zama dakaiba"makalkalesa tayi ta saki kara tare da dafe cikinta ta fashe da kuka. Momy ce ta dafasa tana fadin"subuhanallah daukarta muje Asibiti nakuda nakeyi". Mikewa yayi rungume da ita ya shiga bayan mota yayinda ya ciro key dinsa ya jefa a motarsa ya Kira Samuel ya sanar dashi inda yabar motar. Gudu Momy keyi sosai cikin kankanin lokaci suka iso asibiti family Doctor dinsu ta Kira, cikin sauri aka kawo gadon daukar mararsa lafiya, HAFEEZ be kalli gadonba yayi dakin da za'a shiga da ita da gudu ya shinfidar da ita bisa bed, dakyar suka samu ya fito waje, yayinda likitoci sukayi kanta don ceto ranta da abunda ke cikinta. Rungume Momy yayi ya fashe da kuka lallahinsa tayi sannan ta Kira Amma ta fada mata meke faruwa, ita Ummy ta Kira, kusan a tare suka iso asibinti sai ga maryam itama. Kai komo kawai suke wasu na addu'a, Ummy kam babu abunda takeyi sai kuka. Sosai likitoci ke kokarinsu a kanta tasha wahala sosai dakyar suka samu ta haihu da kanta inda aka samu yara biyu namiji da mace, macan na fitowa HAFSA tayi wani irin nishi tare da sandarewa ko motsi batayi, nurses suka karbi yaran don shiryasu, ita kuma suka dora duk wata kwarewarsu akanta amma abun yaci tura result daya suke samu, a matukar kidime Dr Ahmad ke furta innalillahi wa'inna ilaihir raju'un HAFSA ta rasu, sosai jikinsa yayi sanyi karbar yaran yayi ya rungume ya fito, cikin sauri HAFEEZ yasha gabansa ya jefo masa tambaya"Dr ina matata". Mika masu Momy yaran yayi yace "ina zuwa ka kara mana lokaci"hakan yayi daidai da shigowar Daddy da Abbui da Abba musabaha sukayi da Dr sannan yace"yallabai ko zaku bini ciki amma HAFEEZ yadan jiramu". Gyada kai sukayi Daddy yace"ka jiramu muna zuwa". Sannan yaja hannun Abbui Wanda saida suka kai ruwa rana sannan ya yarda ya biyoshi sukazo asibitin. Bayan sun shiga Dr Ahmad yace"kuyi hakuri kullu nafsin za'ikatul maut, HAFSA ta ansa kiran mahaliccinta sai ayi gaggawar kaudata". A razane suke dubansa sannan suka maida kallonsu ga bed din da HAFSA ke kwance an lullubeta da farin zani, innalillahi wa'inna ilaihir raju'un suke furta jan kafafu sukayi suka isa wurin, hannun Abbui na kyarma ya yaye malillibin daga fuskarta, a take fuskar tata ta bayyana ta kara wani irin haske idanuwanta a rufe, kaman ka Kira sunanta ta ansa, hawaye Abbui ya soma zubarwa ya duka akan gwaiwowinsa yana shafa kanta yace"Ashe ganin karshe zan miki, Allah ya karbi bakuncinki Hafsatu lallai nayi rashi babba". Yasa babbar riga yana goge fuskarsa. Su Momy da Daddy ya sanar masu jan hannun HAFEEZ da Ummy kawai sukayi zuwa cikin dakin. Sororo HAFEEZ yayi yana binsu da kallo kunnuwansa sun kasa fahimtar kalaman da yakeji wai HAFSA ta mutu donshi wai yake gani, isa yayi gabanta ya soma girgizata yana fadin"Hafsa ki tashi, ki fada masu baki mutuba, kin tuna alkawarin da kikamin na zamu rayu tare bazan jure rashinki ba pls pls ki tashi". Ko gezau bare tayi motsi, kowa kuka yake a dakin wani irin ihu HAFEEZ ya kurma ya fadi wurin a sume, hakan yayi daidai da sumewar Ummy itama, cikin gaggawa aka daukesu aka kaisu emergency, yayinda kowa na dakin ke kuka hankali tashe, Abbui ya rungume gawar HAFSA har gida, ya shinfidar da ita tsakiyar parlonshi yayinda Ummu ke gefe guda hawaye masu dumi sunabin fuskarta. *innalillahi wa'inna ilaihir raju'un Hafsa ta rasu😭😭😭Lallai nayi kuka sosai* *banason korafi ku biyoni donjin Karashen labarin* Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe👏🏻 Emm Iyy luv *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈kainuwa writer's association By Maryam ismail Sadaukarwa ga Hafsat(ummu nabil) Maimunath (ummy ontop) Hafsat malamie 31 Tunda aka sallamesu suka shirya komai na tafiya, donko HAFSA tace kwana daya ba zata sake a garinba, sai yamma likis jirginsu ya tashi zuwa Nigeria, sun sanar da zuwansu don haka sun iske su Samuel sunzo daukarsu lokacin 8 na dare kowa gidansa ya wuce da nufin gobe za'a hadu, HAFSA kuwa fir takibin HAFEEZ tabi Amma suka wuce gida, ummy Muhammad yazo daukarta. Koda Ummu taji y'arta ta koma ras sai murna tahauyi da godewa Allah. Suna zuwa gidan Amma, cike da murna ta gaeshe da Abba, kafin tabar yaran Amma ta masu wanka ta shiryasu ita kuwa ta fada dakinsu na da, tana shiga ta cire kayan jikinta ta shiga toilet ta hada ruwa masu zafi ta fara gasa kanta kamar yadda Amma ke mata a London, sosai take tuna abubuwan da suka faru, kafin ta fito fuskarta tayi sharkab da hawaye shiryawa tayi cikin blue dogon riga ta saka black hula ta feshe jikinta da turare ta fito parlor, saida Amma ta tsareta sannan taci abinci ta shayar da yaranta ta koma daki ta kwanta, itama Amma daukar yaran tayi ta wuce dakinta. HAFEEZ kuwa zuciyar sa cunkushe ya isa gidansu wanka yayi yasha jallabiya ya kabbara sallah saida dare ya raba tsaka sannan bacci yayi awan gaba dashi akan sallaya. A cikin daren Adam ke fadawa Hafeezu cewar captain fa ya shigo gari, dariya Hafeezu ya kwashe da ita, Wanda saida Adam ya raba wayan daga kunnensa,sannan Adam ya kara da cewa"kuma labari mai kyau HAFSA na raye kuma ta shigo garin nan". Murmushi ya kumayi yace"ae nasan bazata mutu tabar masoyinta ba, tasan ina sonta, amma tunda da auran wannan karfan a kanta dole zansa a kawar man dashi daga doron kasa kona samu damar mallakarta". "No bazai yuwuba kadaiyi abunda zaisa ya saketa, cos idan HAFEEZ ya mutu ya zanyi da Suhailat bazata iya jurar rashinshi ba"cewar Adam. "Ok gobe ka fito da wuri ma tsara komai"cewar HAFEEZ yana kuma kashe wayar. Dubansa kabir yayi yace"wallahi HAFEEZ baka da imani, ya kasan abunda kayiwa yarinya da sannan yanzu ka yaudari kanka da cewa wai zaka aureta, kuma wai har kayi iki rarin kashe rai saboda son duniya, meya shiga kankane, ya kama ta ka sauya tunani tun kafin dare yayi maka haba kanayin abu kamar marar ilimi". "no kabir ni kake Kira marar ilimi, abota fa ba hauka bace, dahar zaka kalli cikin idona kana fadamun magana wlh yau daba kai bane da tuni ka bakunci lahira". Cewar HAFEEZ a fusace. "Kai har kanada bakin magana, haka kuma soyayya ba hauka bace, me ilimi zai aekata abunda kakeyi ne, ae bazan hanaka ba kaikasan wacece HAFSA tunba yanzuba nasan tana zuwa kanka ne kuma ba zata bari ka cutar da uban yayanta ba, dahar kake yaudarar kanka wai zaka aureta, dir da wannan furuci naka, kuma indai bazaka sauya haliba ina dab da fadawa Mama komai"yana zuwa nan ya ficewarsa yayi wa motarsa key ya tafi gidansa zuciyar sa cike da kuna. HAFEEZ kuwa dafe kai yayi yana tunanin yau daba kabir bane daya gaggauta daukar mataki a kansa, saidai bacci barawo ya daukesa. Suhailat duban Fadila tayi tace"husband fa ya shigo garin". "Lallai lokaci yayi da zaki sanar dashi sirrin zuciyarki kanki tsaye kiyi amfani da kayan da malan ya baki kije gidansa gobe da sassafe"cewar Fadila. "Eh haka za'ayi kuma ae ita HAFSA din wai tana gidan Amma dazu Adam yake fadamun"Suhailat ta fada. Haka dai suna fira har suka fada masha'arsu yayinda Mom tazo ta gansu sai tayi baya taja kofar itama ta wuce hotel wurin kortonta. (Allah kayi mana tsari da irin wannan rayuwar ka kuma shiryemu). Next day. Tunda safe Adam ya shirya tsab ya isa gidan HAFEEZ a parlor ya samesu nan suka ci gaba da gudanar da yadda sukeso komai ya kasance. Amma tuni ta shirya yara tasa HAFSA ta shirya suka wuce gidansu, anan suka samu Momy da Ummy sunzo, Ummu tayi farin cikin ganin y'ar tata, kallonsu kawai HAFSA tayi ta duka ta gaeshe da Abbui da Daddy, ta koma gefe ta rakube kanta cikin gwaiwarta ta lula duniyar tunani. Horn take aka wangale mata gate din gidan shiga tayi tayi parking ta dade kafin ta fito da kafarta dake cikin dogayan shoe sannan ta fito duka jikinta sanye take da crazy jeans black colour ga wata arniyar riga kusan duk jikinta a bude yake tasha makeup ga kai yasha attachment sai zuba kamshi take kai tsaye murda handle din Kofan tayi ta shiga babu kowa a parlon sai karar TV da Ac bisa chair Suhailat ta zauna tana karewa dakin kallo. Fitowa yayi tare da rufe dakinsa sanye take cikin shadda ash colour dinkin yayi matukar karbar jikinsa dukda ramar da yayi ga kanshi yasha gyara ya dora dara akansa ga agogon azurfa daure a tsintsiyar hannunsa yayi matukar kyau, a nutse yake safkowa daga stairs zuwa parlon tsaye yayi turus yana kare mata kallo cike da mamakin ganin ta a gidansa. Murmushi ta sakar masa ta mike ta iso tana niyar rungumarsa, ya daga mata hannu yace"wait meya kawoki kuma? ". Murmushi ta kumayi tace"alkairi, Wanda duk wani da namiji da ya mace zasuyi burin kullawa a tsakaninsu wato aure". Dariya maganar taso ta bashi amma ya daure yace"ina jinki". Kallonsa tayi tace"yaya HAFEEZ na dade ina dakon soyayyarka a zyciyata, tun kafin kayi aure, ina sonka fiye da yadda nikeson kaina, kuma zanyi komai dominka kulllun sonka kara nunkuwa yake a cikin zuciyata pls ka daure ka aureni kayi mani koda rabin son da nake maka ne"ta karashe maganar hawaye nabin kuncinta. Tuni fuskarsa ta canza ya daure fuska tamau ya fara magana tace"saboda baki da aekinyi ne, yasa kika tsaya har zuciyarki ta kamu dason abunda ba zaki taba samuba, an tun dadewa nasan kina sona, amma ni banga abunso a jikinki ba jikin da kika gama tallarsa a titi kuma har kiyi tunanin waini zan iya auranki, hakan na zama abokinki dahar kike kallona ido cikin ido kike cewa wai kina sona, maganar karshe kada ki kuma tarata da irin wannan maganar marar amfani, idiot kawai"hankadeta yayi yasa kai ya fice, tana kallonsa ya tada mota yabar gidan, hannu ta dora akai ta fasa ihu ta fito ta shiga mota, tana tukin ganganci ikon Allah kadai ya kaita gida. Shiko gidansu HAFSA ya nufa, ya iske kowa ya hadu cike da ladabi ya gaeshe da kowa dake dakin ya tsurawa HAFSA ido da har yanzu kanta ke cikin kafarta ko motsi batayiba. Gyaran murya Daddy yayi yace"nasan kowa yasan meya taramu anan, inaso ku fahimceni mu gano gaskiya kafin mu yanke hukuncin daya dace, ke HAFSA ki mana bayani". Sai a lokacin ta dago rinannun idanuwanta tace"kamar yarda na fada, yara ukku na Haifa, donko hankalina be gusheba, amma bansan ya akayi naga biyu ba, ku bincike Drs din da suka kula dani "kuka ya subuce mata. "Hakan shine daidai, mu fara bincike daga asibiti nan zamu gano gaskiya"cewar Abba. "To hukuma zatayi ko ya kuke gani"Abbui ya fada. Sai sannan HAFEEZ yayi magana yace"ina rokon alfarmarku daku barmin case din a hannuna". Nandai sukaitayin magana hardai aka samu matsaya anbar HAFEEZ yayi bincike. Da gudu HAFSA tayi dakinta tana kuka, Ummy ta rufa mata baya, tana shiga kan bed ta fada ta rushe da kuka, Ummy ce ta dafata tare da dagota, shima HAFEEZ din rufa masu baya yayi. Kallonta HAFSA tayi tace"kuncin rayuwa ni na shiga Hafsa dukka na dimauce haddira mai yawa nina shiga amma nayi kaucewa, ya rabbu Allah buwayi kaine kake juya yayi kakanyi zafi da sanyi manufa ta rabbana ya tsareni duka kaidi bazai kashen ba". Girgiza kai Ummy tayi tace"HAFSA karki damu, kibarwa sarki jalala y'ar uwata HAFSA komai zai wucewa, mu taru muyi murna yan uwan juna ne kin jiya, ba sa'insa ba hamayya babu hayaniya karki damu, ni kaina zuciyata dukta sanyaya". Ganin HAFEEZ yasa HAFSA mikewa fadawa tayi jikinsa ta rushe da kuka, sosai ya rungumeta tsam shima hawayen na kokarin zubo masa, ganin haka yasa Ummy barin dakin, hade bakinsu yayi wuri daya donshine zai sama masu natsuwa, sun dade a haka kafin suka zauna gefan bed suna maida numfashi, kasa ya sauka kan gwaiwowinshi ya rike hannuwan HAFSA yace"ki yafemin nasan na cutar da rayuwarki, amma tun daga lokacin na tsinci kaina cikin nadama da nemanki donna aureki, Ashe kina tare dani nayi danasanin abunda nayi maki, ina matukar sonki pls ki yafemin "ya karashe maganar hawaye nabin kuncinsa. Dukowa tayi tana goge masa hawayen tace"Ada kam na tsaneka, saidai soyayyarka tayi nasarar canzani kaine rayuwata kuma na yarda da soyayyarka gareni, abunda yasa na barka in so na gane irin soyayyar da kakemun ne, kuma na gani kana mani son da banawa kaina, bazan iya barinka ba ina matukar sonka yaya narh". Rungume juna sukayi cike da farin ciki, sai a lokacin tace"alfarma daya nake nema a wurinka ka barni na dauki fansa ta hanyar yarjemin na fita duk lokacin da bukatar hakan ta taso pls karka hanani". Murmushi yayi yace"zamuyi aekin tare". Kowa ya watse gidansa, yayinda Amma ta tattara HAFSA tayi gida da ita, suka rabu ita da mijinta cike da soyayyar juna. Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe👏🏻 Emm Iyy luv *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈kainuwa writer's association By Maryam ismail Sadaukarwa ga Hafsat (ummu nabil) Maimunath (ummy ontop) Hafsat malamie 32 Haka suka rabu kowa da abunda yake sakawa a zuciyar sa, suna isa gida saman bed ta fada tana tunanin abunda ke gaban mikewa tayi tana zagaye dakin sannan ta fara magana ita kadai tace"lallai kun aekata kuskure babba, nayi alkawari bazan kuma zubar da hawaye na ba harsai na zama jarumar uwa da zata biwa yarta hakkinta"kukan da Amira ta soma shiya dawo da ita daga duniyar tunanin data tafi cikin sauri ta iso gareta tana daukarta Amir ma yasa kuka duka biyun ta hada tana aekin lallashi harta samu suka kwanta bacci. Waya ta dauka tare da Kira bugu daya aka dauka banji me aka ce mata ba saidai naji tace"good hakan yayi ina bukatar duka Documents din yanzu pls"sannan ta katse wayar, toilet ta shiga tayi wanka tare da dauro alwala ta fito donyin sallar azahar bayan ta gama ta shirya cikin hijab yellow colour irin me stones din nan tayi matukar kyau jin karar wayarta yasa takai dubanta bata daukaba saida ta ida shiri sannan ta fito, takoyi sa'a parlon ba kowa hakan ya bata damar fita, a bukka ta iske Jafar suka gaesa sannan ya miko mata wani file yace"gashi komai na ciki, kuma har yanzu ba'a canzawa komai sunaba". Murmushi tayi tace"na gode kwarai aekinka na kyau, kaje zan kiraka na fada maka aekinka na gaba". Sallama ya mata ya wuce, saida taga fitarshi sannan itama ta karbi key din mota wurin driver kafin ta fitane ta Kira laure mai aeki tace ta kula dasu Amira suna bacci sannan ta dode idanuwanta da black glass ta shiga mota tayi mata key ta cillata kan titi kai tsaye asibitin Dr Ahmad ta nufa, iso aka mata a office dinsa sannan ta shiga cike da taku da izza ta zauna a chair ta dora kafanta daya kan daya. Rubuce rubuce yake ba tare daya dagoba, saida ya kammala sannan ya dago a razane ya mike tsaye baki na kyarma yace"da..... da.... dama baki mutuba". Murmushi tayi sannan tace"au kaso na mutu ne? ". Nutsuwarsa ya tattaro yayi ajiyar zuciya yace"ba haka bane, but nayi murna da tashinki". "Manta da Wannan Dr, nazone muyi magana ta fahimta inkaso, nazone ka fadamun dalilin da yasa kuka kashemin y'a nima kukaso aekata hakan a kaina". Cewar HAFSA. Zare gilashin idonsa yayi, ya kalleta tsab sannan yace"wallahi bansan maganar da kike akaiba babu sa hannuna, kuma ni yara biyu nasan kin haifa". Murmushi tayi karo na biyu sannan ta hade fuska cike da rashin tsoro tace"hankalina be gusheba, but inaso ka sani nasan duk Wanda ke wurin amma inna tabbata dasa hannunka kaima zaka samu hukunci "tana zuwa nan ta mike tayi waje. Shiko ta sakar masa da kasala da tsoro zufa sai keto masa take, dandanan ya tara ma'ae katansa, kowa yace babu ruwansa, murmushi yayi yace"duk Wanda na kama dasa hannunsa tabbas bakin aekinsa"yana zuwa nan ya wuce rai bace. Kai tsaye gida ta nufa,koda ta isa bata samu Amma ta fitoba godewa Allah tayi ta wuce dakinta ta kwanta gefan yaranta dandanan bacci ya kwashe ta. "Ka yarda abokina duk Wannan daka gani, gaskene saidai in kaso kaki gaskiya tunda kaga sheda da kanka"cewar Abduol. HAFEEZ kam kai ya rike yana juyawa cikin tashin hankali yace"me Adam ke nufi da aekata haka gareni, lallai abokina tunna yarinta ya yaudareni ya kuma cuceni, but zaiga darasin daba zai kuma marmarin aekata haka ba". Da yamma Muhammad yazo gidansu Ummy donya gana da HAFSA a bukka suka zauna sannan yace"bamu da wata hujja da zaki shigar da kara, dole saida hujja HAFSA ". Murmushi tayi mai sauti tace"indai na kawo hujja kana nufin za'a bimin hakkina? ". "Sosai kuwa kuma zan tsaya maki don kwato hakkinki". "Karka damu zan kawo maka zuwa gobe da dare". Cewar HAFSA. Shawarwari ya bata sannan sukayi sallama ya wuce gida. Itako waya ta dauka tayi rubutu alamun text ta tura sannan ta koma cikin gida. Shiko Jafar ganin sakon HAFSA yasa ya shirya da sauri ya nufi club donya tabbatar acan zai samu abunda yakeso. Yayi murna daya samu su Suhailat basu buguba, gaesawa sukayi donta sansa tasan yaron HAFEEZ ne, cikin hikima da dabara ya samu abunda yakeso bayan yayi recording dinsu ya mike cike dajin dadin samun nasara, kai tsaye gidansu Ummy ya nufa, ya bawa HAFSA wayar, dariya takeyi hada kyakya tawa don ta samu abunda takeso, Kudi sosai taba Jafar sannan ta koma gida. Next day Cike daso da kauna suke waya da HAFEEZ nurool kalb nata sosai take shagwaba akan saiyazo, yanada aeki sosai ba yadda ya iya hakan yasa yace gayanan zuwa. Be bata lokaciba ya shirya cikin black pencil jeans sai brown T-shirt kannan yasha gyara sai zuba kamshi yake kai tsaye ya nufo gidansu Ummy, yana isowa kai tsaye ya shiga gidan da Amma yaci karo ta fito dauke da Amir a hannunta"lale maraba lale, barka da zuwa dana". Murmushi yayi ya tsugunna har kasa yace"na sameku lafiya". Lafiya lau dan Albarka Sannu da zuwa, bari n turo maka HAFSA din"tana zuwa nan ta koma sama abunta, shiko tuni masu aeki suka cika masa gaba da kayan fruit da lemu. A nutse take safkowa tasha kwalliya cikin riga da ciket na atamfa blue colour tayi matukar kyau sosai rungume take da Amir da Amira. Ciko cikin sauri yazo ya rungumesu gaba daya kaunarsu na kara shigarsa, ajiyar zuciya suka sauke kafin suka zauna suna kallon juna, karbar yaran yayi yana musu wasa. Fuskantarsa tayi ta fada masa shirin da take kokarin aekatawa da irin taimakon da takeso ya bata, da kuma rokarsa akan ya cire hannunsa yabar mata aekin. Shiru yayi yana tunani. Matsowa tayi dab dashi ta fada jikinsa ta shagwabe fuska tace"pls my man, karda Kace a'a nima inaso Susan cewa jarumace pls". Shafa kanta yayi sannan yace"ina sonki, kada kimin wasa da rayuwa, zanyi yadda kikace indai zai sama maki farin ciki". Ihun murna tayi ta rungumesa tana karajin kaunar mijin nata. Soyewa sukayi sosai kafin suka rabu da soyayyar juna fal a ransu, sannan ta Kira Muhammad ta basa recording din da akayo. Sosai ya yabawa kokarinta yace insha Allah zasuyi komai ya dace. A gurguje pls After 2 days. Shiri tayi cikin tsaddariyar dogon rigarta purple colour tayi masifar kyau rolling tayi da white veil sai zuba kanshi take, simple makeup tayi tasa hills ta dode idanuwanta da bakin gilashi ita kanta tasan tayi kyau, bag ta dauka sannan ta fito tayiwa Amma sallama ta fito farfajiyar gidan, mota biyar ta gani ga sojoji duk sunsha uniform gwanin burgewa murmushi tayi ta nufo wurin cikin takun kasaita, da gudu Samuel ya bude mata mota ta tsakiyar wacce tafi ko wacce tsada kuma ta kasance motar HAFEEZ ce, shiga tayi ya rufe sannan ya koma wurin driver, cikin sauri duka sojojin suka cika mota hudu biyu gaba biyu baya suka cilla motocin kan titi, kai tsaye company suka nufa, a wurin kowa gaesheta yake cike da girmamawa don sanin matsayin ta a wurin yanzu Wanda ya canza tun jiya. Kai tsaye office ta wuce ta zauna ta juya chair din taba kofa baya. Da hanzari ya shigo campany din ganin sojoji burjik yasa bugun zuciyarsa tsananta, be gama tsinkewa ba, saida yaga kowa ya shareshi basa ko gaeshesa kamar kullun, kai tsaye office dinsa ya nufa ya tura, tsaye yayi turus don ganin mace a ciki. Juyo da kujerar tayi tana zare glass din idonta tana fadin"welcome ". Murza ido yayi ya kuma rudewa yana fadin"HAFSA kece"sosai HAFEEZ ya razana da ganin ta. Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe👏🏻 Emm Iyy luv *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈kainuwa writer's association By Maryam ismail Sadaukarwa ga Hafsat(ummu nabil) Maimunath (ummy ontop) Hafsat malamie *Wannan shafin nakune Amnoor da Nafisa anka, ina mika godiya a gareku inajin dadin kulawarku gareni Allah yabar zumunci, kuyi yadda kukaso dashi, one love inayinku irin sosai dinnan* 33 Murmushi ta sakar mashi tana kashe ido daya sannan tace"ur welcome, ya naga ka tsorata da yawa". Sauke nannauyan ajiyan zuciya yayi ya tako a hankali zuwa gabanta ya sassauta murya yace"pls Mine ki saurareni kinsan soyayyata gareki gaskiyace, kuma kinsan zan iyayin komai dominki, wallahi sharrin shaidan ne, kuma nayi nadama ki dawo gareni HAFEEZ ba mijin auranki bane bai dace dakeba pls ki saurareni in ban samekiba zan iya mutuwa"ya karashe maganar fuska a raunane. Mikewa tayi tana wani irin shu'umin murmushi ta soma zagayeshi sannan ta kalleshi from head to toe ta maka masa harara sai kuma ta fashe da dariya harda tafawa ta jima sannan ta tsagaita tace"amma ka rainawa kanka hankali, inaso ka fara jera kanka a cikin matattu, kai bakaji kunyar kallon idonaba Kace wai sharrin shaidanne to inma shine hada naka maciyi amana kawai, wallahi ban taba tsanar wani abuba yadda na tsaneka daka, kai meson abun duniya ne, saidai kash baka iya karbar abunba, an baka arone kaji dadi na wani lokaci yanzu lokacin fitarka yayi, an baka company but son abun duniya ya hanaka a canza sunan zuwa naka kayi babban kuskure domin dab nike da ruguza duk wani abu naka". Damm gaban HAFEEZ ya fadi dajin kalaman hafsa sai yanzu ya tuna har yanzu takardun gidajensa dana company sunan HAFEEZ Muhammad ne jiki sabanin HAFEEZ kamal kallonta yayi murya na cracking yace"pls don't destroy my life, kodon darajar y'ata kuma na sanki da tausayi". Harara ta kuma wurga masa ta daure fuska tace"kai harkasan darar rayuwar y'arka, da kasan Wannan dabaka lalata ta wacce ta sadaukar da farin cikinta dominka ba, inaso ka sani ni dukiyar mijina ta y'ay'a nace kuma nazo karba daga yau duk wani gidanka da company dinnan na karba da sunan mijina, ga takardar kora and don't let me see ur dirty face again, ka saurari hukunci na gaba gidan da kake zaune na bar maka saboda darajar Mama, and karkayi gigin fitar da Kudi don duk nasa an rufe account din, harkar da kakeyi waje suma na karbi komai, u can go"ta fada tana maida glass dinta ta zauna tana danne danne a laptop. Mutuwar tsaye HAFEEZ yayi yana kallonta cikin matsanincin mamaki, yasan HAFSA sosai saidai beyi tunanin zata iya aekata hakaba musamman gashi Wanda bata da abunso daya fishi, jiki ba kwari ya fara takawa a hankali harya fita, ko kallonsa ma'aekatan wurin basayi kai tsaye motarsa ya nufa zai shiga worning sosai masu tsaron wurin suka masa akan karya kara zuwa wurin indai yanason ransa, cikin matsanancin tashin hankali ya isa gidan Adam yana zuwa ya fada a daya daga cikin chairs na dakin ragwab tare da dafe Kansa. Dawowa kusa dashi Adam yayi ya dafa shoulder dinsa da hannuwansa duka biyu yace"guy what is it" Be dagoba be kuma tanka masa ba don zuciyar sa wani irin zugi da radadi take masa furzar da iska yayi bakinsa yace"tayi amfani da sunan mijinta ta karbe komai dana mallaka tanason kasheni nasan na mata laifi saidai Wannan hukuncin yamin tsauri ga soyayyar ta dake azabtar dani". Cikin rashin mamaki yake kallon HAFEEZ cos yasan Hafsa zata iya aekata abunda yafi haka "lallai munyi sake, da tun farko baka canza takardun zuwa sunanka ba, yarinyar nan bata da mutunci wallahi yanzu meye abunyi"Adam ya tambaya. "Dole mu dauke HAFEEZ shi zaisa ta bani Documents dina shine kadai way dinmu, kuma da nasan Wanda ya dauki Documents dinnan ya bata seya bakunci lahira cos cikin yaran nawana akwai maciyi amana"ya fada a hassale. Kallon baka da hankali Adam ya masa yace"u better know what ur saying pls, HAFEEZ fa ya wuce tunaninka kuma ba lusarin namiji bane wai har kake ikirarin a saceshi find a another way kawai" Harararsa HAFEEZ yayi yace"shine kadai hanyarmu indai tanason ransa zata bani cibiyar dukiyata". "Hmm kana yaudarar kanka wallahi, ka fita harkar sace HAFEEZ wlh"Adam ya fada yana girgiza Kafa. "Good na godewa Allah da yasa ka fahimci haka, gara ka fahimtar da dayan dan'uwan naka cos am not ur mate u know " Dukansu suka juya a razanar musamman Adam daya gane muryar waye, cikin takun izza da kasaita da nuna isa HAFEEZ ya tako zuwa tsakiyar parlon hannunshi zube cikin aljihun jeans nashi fuskarsa daure yana binsu da kallon tsana. Duban Adam yayi yace"Kaban mamaki Adam, haka amincin yake?, na baka yarda na baka sirrina abota since childhood amma kaci amana saboda bukatar wata ballagazar kanwarka Wanda a tunanina ko auranta kaga zanyi ka hanani, cos kai kasan itadin karuwarka ce"ya fada kanshi tsaye. Mikewa Adam yayi cikin mamaki yana tunanin ina HAFEEZ yasan Wannan maganan. Murmushi yayi yace"cool down, kana tunanin ina na sani to yarinyar da kasa nayi raping dinta ita ta gano komai da kuke sakawa, Ashe duk abunda kasa nake mata da niyane a wurin ka, nikam dole na gode maka cos kaman zabi one in a million my wife hafsa, amma inaso ka sani zaka girbi abunda ka shuka kuma kaima amanar Allah saita cika don baka da Imani bare a kiraka me amana cos kasan inba Amana ba Imani, saidai ince maka ka kyauta yanzu na gane banbancin fari da baki wato banbancin Abduol da Adam. Wata uwar kara HAFEEZ ya buga yana mikewa tsaye yace "kai karka zo kana mana fada anan wai wa kejin tsoranka anci amanar taka waya kaika cin amana da zalunci"ya karashe maganar yana huci. Sai lokacin Captain ya bude ears dinsa yace"hey don't u ever raise ur dirty voice on me, am not ur mate, in ban kasa da mutumba banaso ya dauka, kai baka kai matsayin Wanda zan iya magana dashiba balle har in fada ka fada who do u think u are". Kallon Adam yayi yace"na gode kwarai da shawarar ka, kuma yau Hafsa ta tabbatarmin ko mutuwa nayi zata kula da y'ay'ana da dukiyarsu am happy, kuma ni zan koma London but inaso ka sani babu abunda zaku iya yiwa Hafsa Wanda Allah beyiba, ku jira saka makonku"yana zuwa nan ya fice a dakin motarsa ya shiga ya wuce gidansu Ummy don yayiwa Hafsa bankwana. Ummy kam shiryawa tayi tsab cikin maroon hijab tayi kyau ta sabi Affan a kafada ta fada motarta kai tsaye gidansu HAFEEZ ta nufa, tana zuwa gateman ya bude mata ta shiga, fitowa tayi tana karewa gidan kallon, dukda kudin budurcin sisna ka gina Wannan gidan azzumi kawai ta fada a zuci sannan ta shiga parlon gidan sallama tayi mai aeki ta amsa mata sannan tace"don Allah ko Mama na gida? ". "Eh bari na kirata"mai aekin ta fada tana nufan stairs. Tofa komai ummy tajeyi wurin mama. Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyan karshe. Emm Iyy luv *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA}. 🌈kainuwa writer's association Na Maryam ismail Sadaukarwa ga Hafsat (ummu nabil) Maimunath (ummy ontop) Hafsat malamie 35 Komai yana tafiya yadda suka tsara, babu inda aka samu wata matsala. HAFEEZ ne zaune da Adam da Kabir, Wanda suke firarsu don ko kadan Adam beyiwa kabir ba, basu jima suna firaba Adam ya wuce gida. Kallonsa kabir yayi yace"Wannan shine aboki?, ashema komai tare kukeyi, wallahi ku guji ranar sakayyar Wanda kuka zalunta, Allah na kallonku kaifa ubane HAFEEZ ". Murmushi HAFEEZ yayi ya dafa kafadar Kabir yace"daba ni yanzu ae bani da wani sauran jin dadi ko majingina na rasa kowa nawa". Hakika koshi Kabir yasan cikin satin yaga canji sosai wurin HAFEEZ yana fata ya daure a hakan nisawa yayi sannan yace"to yanzu yaushe zakaje wurin Hafsa? ". "Wannan kuma sai mijinta ya dawo garie". HAFEEZ ya fada tare da mikewa, wani mutum ne ya iso tare da sallama a bakinsa, a tare suka ansa sukayi musabaha, sannan yace"don Allah wanene HAFEEZ Kamal". Kallonsa HAFEEZ yayi matashine kyakyawa yadau wanka, sannan yace"gani". Takarda ya mika masa yace"ka duba ka gani, nizan wuce saimun hadu"be jira cewarsu ba yayi gaba abunsa. Cikin natsuwa ya bude takardar yana karantowa, abunda idanunsa suka ganin mashi yasa ya saki takardar tare da dafe kai. Daukar takardar kabir yayi zaro ido yayi yace"sammaci, yanzu HAFSA kararka tayi, innalillahi wa"inna ilaihir raju'un ". Shiko HAFEEZ beda bakin magana don komai ya kara masa tsaye, sai yanzu yake tuno abubuwan daya aekata tabbas alhaki ne ke bibiyarsa. Dafasa kabir yayi yace"kayi hakuri komai yai zafi maganinsa Allah, kayi addu'a komai zaizo mana da sauki". "Kabir niba tsoron komai nakeji ba, ina tausayin y'ata ne, wanne hali zata shiga". "Don't say that, komai zai wuce, damuwan bata da wani amfani friend"haka yaita kwantar masa da hankali har yadan natsu ya tashi ya shiga gida. Babu kowa a parlon sai Little dake zaune jikin photo na Mama tana cewa"ke kinki dawowa, gida shiru Mama dagani sai laure, Daddy yanzu ma ko zama bayayi memakon ki tafi dani". Wasu hawaye me radadi suka zubo masa, da sauri yayi dakinsa cike da kewar mahaifiyarsa da tausayin y'arsa fal a ransa. London HAFEEZ kam aeki yake tukuru baya da hutu, busy yake sosai, time to time yake waya da y'an gida abubuwa sunyi yawa, kuma Alhmdllh ana samun nasara komai na tafiya daidai saidai yana fargabar case din daya bari gida, kuma ga tausayin matarsa fill aransa, ga wata azababbiyar soyayyarta dake dawainiya da zuciyar sa duk ya wani zama sukuku kullun tunaninta ke hanashi sukuni. Nigeria "To idan kun tafi yaushe zaku dawo"Suhailat ta fada tana duban Mom da Fadila. Shafa fuskarta Fadila tayi tace"Dear just 3days kinsan bana iya zama wuri in baki" Dariya sukayi duka, kafin sukayi bankwana suka shiga mota suka nufi birnin kebbi, Suhailat ta danna motarta tayi wurin Adam a wani store da sukayi zasu hadu zasuyi siyayya, bata jima a hanyaba ta isa kai tsaye suka shiga suna zabar kaya. Ko kadan beyi auneba yaji ya buge mutum, wayar hannunta ta fadi ta fashe, ko kadan basu kula wayarba suka shiga kallon kallo tsakaninsu. Nisawa Suhailat tayi tace"ke bakya ganin mutanene gawa taki rami"ta idashe maganar tana jan tsaki "Kuskuren da bakinki zaiyi shine na fadamun magana, cos kinsan bazan daukaba, da Sannu kema zakije inda kikakaimin y'ata kisan na cika uwa maibin fansar ran y'arta"HAFSA ta fada. Wata irin zufa ce ta karyowa Suhailat ta fara magana muryarta na cracking tace"wacce y'a kuma, waya Santa, da kika bawa ashe sharri kika koyo". Kallonsu Adam yayi cike da mamaki yace"y'a kuma, aena dauna matsalarku ta dabance meya kawo maganar y'arki a ciki". Kallon sama da kasa HAFSA tayi masa tace"ka iya yiwa kanwarka Wannan tambayar inka matsu, but inaso ki sani rai zai biya rai, jini zai fanshi jini, toke in aka kawar dake ae an rage mugun iri a gari"wata iriyar wutar kiyayyar tsanar Suhailat ta kuma darsuwa a zuciyar HAFSA, kasa ida magana tayi saidai ta nunata da dan yatsa tace"one day one time"ta hada hannuwanta sukayi kara ta juya tabar wurin zuciyarta cike da Kuna kamar ta fasa ihu takeji kota samu sassaucin abunda takeji a ranta kai tsaye mota ta shiga Samuel yaja sukayi gida. Kallon tuhuma Adam yakebi Suhailat dashi, figar hannunta yayi ya jefata mota, kai tsaye gidansa ya nufa da ita, suna shiga ya jefata a chair yace"bansan munafunci ki fadamun gaskiya, wacce y'ar kika kashewa HAFSA? ". Shiru tayi kanta kasa, ko dagowa ta kasayi bare kuma tayi magana. Wata razannar tsawa ya daka mata(nima aradu saida na dibi hanya don tsoro), har cikin kwalwarta ta jita tsaye ta mike jiki na rawa ta soma zare ido. Ganin haka yasa Adam zare belt a hassale yana huci yace"al qur'an, ko kiyi magana, ko kici jibgar banza munafuka kawai kije ki jawo mana bala'i"ya fada yana aeka mata da harara. (Tofa readers shin Suhailat zata fadi gaskiya kuwa) Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe 👏🏻 Emm Iyy luv *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈kainuwa writer's association By Maryam ismail Sadaukarwa ga Hafsat(ummu nabil) Maimunath (ummy ontop) Hafsat malamie 34 Tun daga stairs Mama ta gane ummy wani irin farin ciki ya ziyarci zuciyarta, saboda irin soyayyar da takewa yaran, hannunta rike yake dana little tanata zabga mata surutu har suka iso kasa inda Mama ke fadin"lale maraba y'ata, Sannu da zuwa, yaushe rabo, ashe zan sake ganinku"ta iso tana karbar Affan daga hannun Ummy, tare da zama kusa da ita. Ummy kam har kasa ta duka, kanta kasa tace"ina wuni Mama, na sameku lafiya? "Ta fada murya a nutse. "Alhamdulillahi y'arnan ina Hafsatu? ".Mama ta fada cike da kulawa, tare da ruko hannun Ummy ta zaunar da ita a chair kusa da ita. Tuni ta bada umarni aka cika gaban Ummy da kayan ciye ciye. Little Hafsa kuwa tuni ta dare cinyar Ummy tanata zabga mata surutu, sai sakasu dariya take famanyi. Bayan sun d'an taba hira Ummy tace"Mama wurinki nazo, Allah yasa zaki fahimceni, kuma maganar tanada matukar muhimmanci". Gyara zama sosai Mama tayi tace"Ina jinki Ummy". Bayan ta Kira Mai aiki ta tafi da Affan da Little. "Mama maganane kan sirrin da HAFEEZ ke b'oyo, ni kuma naga lokaci yayi da zakisan gaskiyar abunda ya rabasa da HAFSA, HAFEEZ ya sayar da mutuncin HAFSA saboda son abun duniya, yaci amanarta ya zabi kud'i akan kyautatawar da take masa"nan ta kwashe labarin duk abunda ya faru ta fadawa Mama cikin natsuwa da girmamawa. Mama kam tuni ta jike da hawaye, ga zufa na karyo mata, a hankali tace"innalillahi wa'inna ilaihir raju'un, yaushe hafeezun ya zama haka?, ni ba haka ya fadaman, cemun yayi ya samu aiki kasar turai, kuma uban gidansa nada kirki, wai sune suka daukeni na kwana wurinsu". Share fuska tayi da hannunta taci gaba da cewa "lokacin da na dawo gida na sameshi yana kuka da shaida mini HAFSA tace bata sonshi, kuma ba zata aureshi ba, don haka zaibi uban gidansa koya samu saukin zuciya, nikam na yarda da Hafeezu a lokacin na tausaya masa sosai saboda nasan irin shakuwar dake tsakaninsu da HAFSA, muka had'a kaya muka koma kasar masu jan kunnuwa, da kyar na shawo kansa ya auri Sadiya wacce take matukar sonsa wato mahaifiyar hafsa karama, wacce ta rasu wurin haihuwa, shikuwa dukiya sai kara habbaka take, saida yarinyar nan tayi wayo muka dawo, ashe abunda ya kulla kenan"rushewa tayi da kukan bakin ciki. Jikin Ummy sosai yayi sanyi ta soma bawa Mama hakuri da maganganu masu dadi. Tsagaitawa tayi da kukan tace"naji dadi da kika fadamun, kuma zaizo ya sameni, don Allah kuyi hakuri sai nazo gidan". Bankwana sukayi, ta karbo Affan ta dawo gida abunta. Mama ko zuciyarta ke wani irin bugawa, tana mikewa jiri yayi nasarar d'ibarta ta fadi kasa a sume. Ihu ladi mai aiki ta buga, yayi daidai da shigowar Kabir, da gudu ya karaso yana jijjiga Mama da kiran sunanta, amma shiru, ciccib'arta sukayi sai mota, kai tsaye Asibiti suka kaita aka shiga da ita emergency. Ban garen HAFSA kuwa, tana ganin HAFEEZ ya fita, ta kwashe da dariyar keta, ta jima tana bincike a laptop sannan ta sabo bag dinta ta fito suka wuce gida. Mai gadi ya bude masa gate ya fito bayan sun gaisa ya shige gidan da sauri, don jiyo kukan Amira, da sallama ya shiga a bakinsa. Murmushi Ammi tayi ta amsa tace"barka da zuwa"tana mika masa y'ar tasa, sannan tabar wurin. Kallonta yake cike da soyayya, yarinda yarinyar tai masa zuru ta daina kukan, kuyi hakuri haka Allah ya tsara dole kusha wuya farkon zuwanku duniya, mamanku tana cikin rud'un makiya bata da lokacin kula daku, kuma tana hakane dukdon rayuwarku tayi kyau, duk a zuciya yake maganar, yayinda hawaye ke gangarowa a fuskarsa. Shigowarta kenan parlon take bin fuskar HAFEEZ da kallo sai hawaye yake, jikinta ne yayi sanyi, a hankali ta tako zuwa garesa ta rungumesa ta baya, ta dora kanta bisa kafad'arsa tace"please lokacin daina kukanka yazo husband ". Ajiyar zuciya ya sauke ya shafi gefan fuskar ta, ya juyo da ita ya matseta gam a jikinsa yana shakar kamshin jikinta, a hankali yace"ina alfahari dake, lallai ke d'aya tamkar da dubu ce, mai iya daukar duk wata matsala data tunkarota, HAFSA ina matukar sonki, naso a kwanakin nan mu zauna tare domin mu shawo kan matsalarmu, amma abun ya canzamin, jiya da dare Ogana na London ya kirani akan na koma yau, lokaci na kure mani, kuma kinsan cost din wai na karin girma ne". Murmushi HAFSA tayi sannan tace"haba don Wannan, aini nafi kowa jin dadi, dama inaso nayi aikin ni kadai, insha Allah lokacin da zaka dawo saidai kaji labari"ta karashe maganar tana tsokanarsa. Rikota yasoyi ta mike ta gudu tana masa kwalo, hakan kuma yayi daidai da safkowar mai aiki ta kawowa HAFSA Amir daya tashi a bacci. Karba tayi, tasa aka kawo abinci, nan take ta ciyar da mijinta, shigo sai kara narkewa yake, kallonta yayi ya ciro ATM a aljihunsa ya mika mata yace"gashi ki rika amfani da kudin ciki, bance Ki tambayi kowa wani abuba, ko kiyi amfani da kudinki ba a'a, komai kukeso kuyi anan, sannan gasu Samuel nan insha Allah zasu kula daku, please wify kada kimin wasa da rayuwarki kiyi komai a hankali kinga ni zan wuce kuma bansan ranar dawowa ba". Shafar sajensa tayi dukda batajin dadin tafiyar da zaiyi amma ta daure cos bataso ya fahimci wani abu tace"karka damu, matar soja ae soja ce, zanyi komai daidai insha Allah, banison damuwarka ". Dariya yayi saboda yanayin yadda tayi maganar, ya hadata da yaranta ya rungume, kiss yayiwa yaransa a goshi ya mike yana daga mata hannu ya tafi, hawaye ne masu dimi suka sauka akan fuskarta da tunanika daban daban, tuni kwalwarta ta dauki zafi tana niyar tsayawa tsak, alkawarin data daukar wa kanta kanta ta tuna, dandanan ta goge fuskarta ta sabi yaranta ta wuce daki, zuciyarta cike da kewar mijinta. Shima hawayen yake a mota, da kyar ya iya yiwa Momy bankwana ya wuce filin jirgi mintina kad'an jirginsu ya Lula cikin gajimare. *** Waya Kabir ya dauko ya soma kiran wayar HAFEEZ. HAFEEZ kam kallon wayar yake kamar bazai daukaba, candai ya dauka ba tare da yace komaiba. Tsaki Kabir yaja yace"Mama na asibiti"be jira cewarsa ba don har yanzu fushi yake dashi ya latse wayarsa. HAFEEZ kam hello, hello yake maimai tawa a hargitse jin ance Mama na asibiti, ko kallon Adam beyi ba ya fice da gudu, mota ya shiga ya wuce cos yasan asibitin da ake kaita. Da Kabir ya hadu a kofar dakin, zai tafi kiran da Doctor ke masa, ko kallonsa beyiba ya wuce, shima a baya ya bisa suka shiga tare. Ya dade yana y'an rubuce rubuce sannan ya dago tare da zare gilashin idanunsa yace"me yake damunta a rai, bayan nace ku kula da ita, abu kadan zai iya sawa zuciyarta ta buga" Zaro ido sukayi HAFEEZ ya fara magana muryarsa na cracking yace"pls Dr Kar kabar haka ta faru, ita kadai gareni". "Munyi iya yinmu sauran hikimar Allah ne, tace tana bukatar ganinku kwa iya shiga but kada ku tada mata hankali tana room 6"Dr ya fada. A nutse suka mike, suka shiga room 6 inda Mama ke kwance a bed tana fitar da numfashi dakyar dakyar, cikin sauri suka isa gareta suna mata Sannu. Cikin karfin hali ta bude baki tace"HAFEEZ meye dalilin canza halinka?, nasan ba tarbiyar dana baka ba kenan, me HAFSA ta aikata maka haka harda ka zab'i cutar da rayuwarta haka?, shin yanzu in y'arka akawa haka ya kake tunanin zuciyarka zata kasance? ". Hawayene suka gangaro gefan fuskarta, shima HAFEEZ kuka yake yana goge mata hawaye yana fadin"don Allah Mama ki yafemun, ki daina mani kuka, wallahi sharrin shaidan ne, Mama na daina"kuka yaci karfinsa. Kabir ma hawaye ya fara yace"Mama ki sanyaya zuciyarki, ki dainawa HAFEEZ kuka, mama ya daina". Murmushi tayi tace"kabir Allah yayi maku albarka, ba HAFEEZ nakewa kukaba, ina kukan irin halin da Hafsatu ta shiga lokacin da abun ya faru, kabir ka tallafi rayuwar D'an uwanka ka rika nuna masa daidai da rashinsa". Maido kallonta ga HAFEEZ tayi tace"dazu aka sanar dani komai, ka daina kuka na yafe maka, amma ka nemi gafarar Hafsatu in kana son dacewa, ka kulamin da y'ar jikalleta kuma ku rike junanku da amana kaida Kabiru, Hafeezu ka rage zafin zuciya, ka sanyaya zuciyarka, Allah yayi maku albarka ya saka farin ciki a rayuwarku kuma kuyi aure"tarine ya toshe sauran maganar dandanan ta fara aman jini dannuwan kabir da HAFEEZ ta rike tana hawaye kalmatushshahada ta farayi bata ida karsheba ta sankare idonta na kallon sama. Ihu HAFEEZ ya kurma ya rungume ta yana jijigata tare da kiran sunanta. Kabir da gudu yaje ya kirawo Dr suka dawo tare, da kyar Kabir ya cire HAFEEZ daga jikin Mama, dube dube Dr yayi sannan ya jawo zani ya lullube Mama yace"am sorry ta rigamu gidan gaskiya"😭 Komai na jikinsu tsayawa yayi cak musamman HAFEEZ wani irin bakwan yanayi ya ziyarcesa, faduwa yayi kasa ragwab hawaye nabin fuskarsa, shima Kabir hawaye yake da kyar sukayi karfin halin daukar gawar mama suka wuce gida. (Innalillahi Mama ta rasu, na tayaka bakin ciki HAFEEZ, dama haka duniya take, Allah ya kyautata namu karshen) Tuni y'an uwa suka cika gidan, wasu na kuka wasu na addu'a cos Mama ta mutanece ba HAFEEZ kadai yayi rashiba harda duka unguwar don Mama akwai taimako, little kam batasan wainar da ake toyawa ba har aka rufo Mama tsalle tsalle kawai take, yayinda kowa ke tausayinta na gani wazai kula da ita,HAFEEZ kam daya kalleta sai hawaye. Hafsa lokacin da taji rasuwar Mama tayi kuka kamar ranta zai fita, daga karshedai tasawa ranta hakuri. Ta dan tsaida abubuwan da take na tsawan sati daya. Yayinda sun gama shirya komai da Muhammad sati na cika sai a wakanar da komai, gasu Amir sai kara wayau suke duka har Amira sai rikidewa sukeyi suna komawa zallar kamar mahaifinsu, kallo d'aya zaka gano tsantsar kamarsu. Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe👏🏻 Emm Iyy luv *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈kainuwa writer's association By Maryam ismail Sadaukarwa ga Hafsat(ummu nabil) Maimunath (ummy ontop) Hafsat malamie 36 Cike da tsantsar mamaki Suhailat kebin fuskar HAFEEZ da kallo cikin kausashiyar murya tace"Adam ni zaka daka? " Before ta rufe baki ya zabga mata belt a baya yace"don kutumar ubanki, ke bakiga bala'in da kike shirin janyo mana ba, ashe ke tosashiyar kwalne dake, ala wadaran aeki ba shawara, to wallahi in ta kaiki kotu kasheki za'ayi jahila kawai dama ni na taba baki shawarar mu kashe wani". "Dallah tunda ba kai ka haifani ba, zaka iya yimin shiru, tunda kai ka kasa samarman abunda nake bukata, toya kake tunanin bazanbi ko wacce hanya ba". Bata karasa maganaba taji safkar duka dukanta yake kota ko'in yana halbata, ihu kawai take da tsine masa tana aeban tashi, be sarara mata ba saida ya tabbatar tayi lilis tukunna ya zauna gefe zuciya na cinsa, yayinda ita kuma ta takure gefe tana sharbar kuka mecin zuciya tana kuma fadin"Allah ya isar mani mugu kawai kuma saina hadaka da Mom ". Me gadi ne ya shigo ya durkusa gaban Adam yace"ranka ya dade ana sallama a waje". Saida yayi shiru kamar bazai tankaba can dai yace"Kace su shigo" Jiki na rawa me gadin ya mike yayi waje ya sanar masu da sakon me gidan nasa. Tun daga kasa har sama yake kallon matasan sunsha bakar suit sosai sukayi kyau, musabaha sukayi sannan ya basu izinin zama. Da murmushi dayan yace suna Kamal abokin aekina kuma Basher, ga sako muka kawo wa kanwarka". Mika hannu yayi ya karba, sannan sukayi sallama suka wuce, bude takardar yayi kara maimaita abunda ya gani yakeyi sannan ya dago rinannun idanuwansa yace"bakar shegiya saiki taso ki karbi takardar tuhumarki da akeyi da kisan jariri, kuma wallahi idan kika kuskura kika ambaci sunana hmm"ya fada tare da jefa mata takardar. "Aekin banza yo kaima duk abunda mukeyi tarefa, wallahi kasa kanka a shiri before Monday don saina tona asirin duk abunda muka aekata in yaso kowa ya mutu, kuma wallahi inaso kasan ba tsoranka nikeji ba azzalumi kawai"Suhailat na karasa maganarta ta figi bag dinta tayi gidansu tana rusar kuka tana kuma takaicin rashin Mom da Fadila a kusa da ita. Shiryawa HAFSA tayi tsaf cikin blue hijab mai stones tayi matukar kyau sosai ta shirya yaranta sukawa Ammi bankwana ta wuce gidansu don gaeshe da Ummu, gobe kuma gidan Momy zataje, da fara'a mai gadi ya iso wurin motarsu yana masu Sannu da zuwa, gaeshesa tayi da fara'a sannan ta shiga parlon gidansu bakinta dauke da sallama, da Affan taci karo ya tako zuwa wurinta dariya ta saki tace"wow my Boy "ta Kara she maganar tana ajiye Amir a chair ta dauki Affan, sallamar Ummy ke ansawa tana safkowa daga stairs, da gudunta ta karaso tana sungumar su Amira tare da saka musu albarka tana cewa"don wulakanci shine ta ajiyeminku nan ta dauki bardan goyo". "Kudai kuka sani ae, wa yake tataku"HAFSA ta fada tana kawallawa Ummu Kira. Tare suka safko ita da Abbui fara'a dauke a fuskarsu, saida suka zauna sannan HAFSA ta duka har kasa tace"na sameku lafiya". Lafiya lau suka ansa suna tambayarta lafiyar yaranta, kanta kasa ta ansa da lafiyansu qlau, Ummy ce ta miko masu yaran. "A'a nikam baxan dauki kishiya ba, ku bani mijina naji diminsa dukda haka nan na ta rasu ba cefane"ta Kara she maganar tana lakace hancin Affan, cewar Ummu. Dariya suka saka Ummy na fadin"a'a Ummu zasu kawo ae, kin bada kishiya bari ta kwace Abbui din". Saida suka gama fira sannan Abbui ya fita suka masa Allah ya kiyaye, sannan Ummu ta wuce dakinta dauke da twins tana jaye da hannun Affan. Zama sukayi suka fuskanci juna sannan Ummy tace"yanzu ya ake ciki ga case dinnan? ". "Eh komai ya tafi yadda Daddyn Affan ya tsara, ankaima HAFEEZ da Suhailat takardar sammaci Monday zamu shiga kotu kinga anan zasusa a kamo Dr Anas shida ya basu goyon baya". Cewar HAFSA tana duban Ummy. "Lallaima sweetheart kunyi tuya kun manta da albasa to Wannan kawarton dakikin Adam dinfa ubanme kuke jira dashi bakin munafuki ae shine maciyin amanar cikinsu wallahi"Ummy ta fada. Dariya HAFSA ta kwashe dashi sannan tace"kai Sweetheart baki da kirki, duk Wannan zagin shi kadai, kada ki damu Wannan Abduol yace abar masa shi, kotun sojice zata hukuntashi". Murmushi Ummy tayi tace"yanzu naji batu, amma kinsan Abduol dinnan wallahi yanada kirki shine abokin tsakani da Allah ga matarsa itama babu ruwanta". "Donma baki zauna dasu ba, ae akwai kirkin Ummun Ahmad ga yaronta na matukar sona". Haka dai sukaitayin fira har yamma sannan sukawa Ummu sallama, saida HAFSA ta aje Ummy gida sannan ta wuce gidan Ammi. ***** Abduol ne tsaye a gaban kotunsu na soji yana cikin uniform dama abunda ya kawoshi Nigeria kenan shigar da karar Adam ga shuwagabanninsu kuma daya gama zai wuce London. Sosai shugabansu Wanda suke kasanshi ya jinjina lamarin cin amanar da Adam yayi, gyada kai yayi yace"ka barshi zamu dauki mataki a ranar da kuka dawo daga cos dinku". Kamewa Abduol yayi yai saluting ogan nasa yace"thank u sir". Alamar tafiya ogan ya masa, sannan ya juya ya fice cike da farin cikin samun nasara, sannan ya wuce Airport jirginsu ya tashi zuwa London. Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe👏🏻 Emm Iyyyy luv *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 *TABON D'A NAMIJI* {LABARIN HAFEEZ DA HAFSA} 🌈kainuwa writer's association By Maryam ismail Sadaukarwa ga *duk wani masoyin Wannan book din ina yinku sosai da sosai* Gaesuwa ta a gareku Aunty fauza Neeshar jay Hauwa'u salisu HAUPHA Ummy ontop Sis feenarh My ladingo Ummu HAFEEZ Ummu yusuf Real maryam Maryam Abdul Ummu nabil Maryam obam Amnoor Nafisa Anka Billyn Abdul Real mai dambu Xahra farooq Nabilancy luv Nabiya Mrs Sardauna Aysha aiche Maryam paki Rashidat usman Aunty Hauwa Amaryar july(khady) *kai dadai duk Wanda ban ambatoba don nasan bazaku kareba inayinku duka Wanda ban Kira sunanku ba, kuyi hakuri kuna raina* 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 Yau ta kama Monday yaune zaman kotu na farko tun sassafe suka shirya, HAFSA kam gida tabar yaranta ta kama hanya, sosai kotun ta cika can ta hango Suhailat fuska tayi luhu luhu alamun kuka tasha, ga HAFEEZ gefanta suna zaune Adam ne dayan side din sai kabir, anan ta samu Ummy da Momy da Muhammad sosai sukayi masu fatan nasara sannan suka shiga ciki, basu wani jimaba alkali ya shigo kowa ya mike don girmamasa, saida ya zauna sannan ya masu izinin zama, kafin aka gabatar da kara, sannan aka mika masa file din. Yan rubuce rubuce yayi sannan ya dago yace "zan iya ganin wadanda ake kara? ". Cikin girmamawa Suhailat da HAFEEZ suka mike zuwa cikin abun tambayar mai bada sheda. "Suhailat, HAFSA tana kararki akan kashe mata y'a kuma gudan jininta me zaki iya fadi"Alkali yayi tambayar Sunkuyar da kanta tayi kasa hawayen bakin ciki na ziraro mata cike da dakiya tace"na amsa laifina ya mai shari'a". "To meyasa kika kasheta? "Ya kuma jefo mata tambaya. Murya na rawa tace"saboda son zuciya, na nemi mahaifin yarinyar daya aureni ne yaki, nayi duk wani abu da zan jawo hankalinsa amma yaki, shine naje wurin wani malami yace aeki bazai yiwuba harsai matarsa ta haihu an kawo jinin jaririnta". Dam gaban HAFSA ya fadi wasu hawaye masu dumi suka soma gangarowa a kyakyawar fuskarta tana kuma jin tsanar Suhailat a ranta. Goge hawaye Suhailat tayi taci gaba da cewa"a lokacin komai zan iyayi domin na samu mijin HAFSA, shine nasaka ido harna samu labarin tana nakuda da asibitin da aka kaita, shine naje na hada kai da Dr Anas na bashi miliyoyin kudi sannan ta amince zai taimakeni, lokacin data haifi yaranta ukku biyu mata data namiji duka lafiyayyu shine na dauke mace daya kuma Dr Anas yayiwa HAFSA allurar guba donta mutu, Amma Allah beyiba likitoci sukayi nasarar ceto ranta, duka abunnan munyishi a boye ba tare da sanin Dr Ahmad ba wato shugaban Asibitin Wanda ake zargi, bacin na gudu da yarinyar tun kafin na isa ta fara sandarewa a bayana alamun bata motsi na tabbatar wahala ta saka ta mutu, shine na dawowa Dr Anas da gawan don a lokacin ji nayi bazan iya bada gawar ta ayi tsafi da itaba"kukane yaci karfinta sosai har tana niyar shudewa. HAFSA kuwa don bakin ciki idonta sun firfito waje kanta ke wani mugun sarawa saboda tsananin tashin hankali hawayene kance akan fuskarta tanata faman jawa su Suhailat Allah ya isa. Nanma Alkali rubuce rubuce yadanyi sannan ya dago yace"idan Dr Anas yana kusa ya fito". Dama tunda Suhailat ta fara magana yayi zufa sharkab hankalinshi yayi mumunan tashi sai dana sani yakeyi, kafarsa na kyarma ya fito yana goge gumi. "Kaji abunda Suhailat ta fada, kana da ja ko wani Karin bayani "Alkali ya tambaya. Da kyar Dr Anas ya hadiye yawu yace"bana daja ya mai shari'a duk abunda ta fada gaskiya ne, saidai yarinyar data maidomin ta dade da mutuwa, shine na rufeta kamar yadda addini ya tanada". Alkali maida kallonsa yayi ga HAFEEZ yace"malam HAFEEZ kai kuma ana kararka akan cin amanar daka aekata da siyar da mutuncin HAFSA, dason raba auranta da kakeyi shin kanada ja ko wani karin bayani". Nisawa HAFEEZ yayi sannan yace"na amsa laifina ya mai shari'a nayi hakanne duka bisa son zuciya da son kai, saidai ina rokon kotu ta yankeman hukunci daidai da abunda na aekata". Gyada kai Alkali yayi ya kuma rubuce rubuce sannan ya dago ya gyara zaman gilashinshi yace"abisa la'akari da kotu tayi, na masu laifi sun ansa laifinsu batare dasun batawa kotu lokaci ba don haka kotu ta yankewa HAFEEZ kamal zama gidan kaso na tsawan shekara biyar sakamakon cin amana da ciyar da mutuncin HAFSA, sannan kotu ta yankewa Suhailat da Dr Anas hukuncin zama gidan kaso na tsawan shekara goma tare da horo mai tsanani sakamakon jiyar kashe rai da sukayi"buga tebur Alkali yayi sannan aka mike don girmamashi ya wuce. Wasu zafafan hawayene suka zubowa HAFEEZ sakamakon kallon little da yayi sai wasanta take batasan wainar da ake toyawa ba, kai tsaye yan sanda wurinsu suka iso tare da saka masu ankwa a hannuwa, fashewa da kuka suhailat tayi tana dana sanin abunda ta aekata, cak HAFEEZ ya tsaya gaban HAFSA daketa rizgar kuka anata faman lallahi. Isa yayi ya duka akan gwaiwowinsa ya hada hannuwansa waje daya yace"hakika na cutar dake, kin zauna da bakin cikina na na tsawan shekaru, don Allah ki yafe mini duka son zuciyane da sharrin shaidan Amma nayi dana sani, ki yafemun kodon na isa gaban uban gijina ranar gobe da tsarki". Tunda HAFEEZ ya yaudari HAFSA wannanne karo na farko da tausayinsa ya darsu a zuciyar ta zuciyarta ta soma bugawa murya na cracking tace"na yafe maka". Little ce ta matzo tana goge masa hawaye tace"Daddy ka daina kuka kaji, zaka siyamun ice cream ko Daddy kuma muje wurin Mama tunda bata dawowa". Hawayene suka kara yawan gudu a fuskarshi ya rike hannunta yace"Daddy kabir zai siya maki, amma ki yafewa Daddynki Wanda yayi silan tarwatsewar rayuwarki zan tafi bansan wani hali zaki fadaba, Allah ya albarkaci rayuwarki"rungumeta yayi sosai. Hannu HAFSA taja ta jawo little tace"inka yarda zan kula da ita harka fito rayuwarta bazata taba tarwatsewa ba. Cikin kuka ya gyada mata kai, hannun yake dagawa kabir dake kwaranyar hawaye, turasu ake shirin yi mota, wani mumunan labari ya iso, da guda Momyn fadila ta iso wurin tana fadin"pls ku barta ko kallon karshe tayiwa gawar mahaifiyar ta da Aminiyar ta". Cikin razana Suhailat ta juyo tace"meya samesu? " Gawawakin da aka shimfide a gabanta yasa tayi shiru, hannunta na kyarma ta bude ta farko momce sai kayi da gaske kake gane kamanninta, ta biyun ta bude Fadila ce itama tayi daga daga. Ihu ta kurma, da gudu Adam ya tsere yana tsoran shima ta iso kansa(nace hmm kaima tana zuwa gareka ne). Dafata maman Fadila tayi tace"wurin sauri suzo su karbi belinkine trailer ta bigesu saida hakuri". Mikewa Suhailat tayi kamar zautacciya tana fadin"kun gani ko, duniya ba komai bace sun tafi sun barni na shiga ukku na"hannu ta dora akai tayi titi da gudu, binta sukayi su kamota kafin su isa mota tabi ta kanta ta fado kasa kai ya fashe shure shure ta soma na mutuwa tanason yin magana abu ya gagara anan ta mace kafin ayi yunkurin kaita Asibiti. (Allah sarki dama haka duniyar take) Dafe kai HAFSA tayi tashin hankali ya kuma mata yawa a take ta fadi wurin a sume, before takai kasa HAFEEZ ya rungume ta Wanda isowarsa kasar kenan, iskan bakinshi yake hura mata a bakinta da gudu yabi bayan Abduol sukayi asibiti da ita, ummy ce ta karbi little daga hannun kabir suma sukayi asibiti, yayinda aka wuce dasu HAFEEZ gidan kaso, da taimakon kabir aka kai su Suhailat makwancinsu saidai muce Allah yaji kansu. Asibiti taimakon gaggawa suka shiga ba HAFSA harta farfado dama firgita tayi, tas ta tako kafarta ta fito, jikin HAFEEZ ta fada suka rungume juna, kafin suka runguda zuwa gida, sosai su Daddy suka masu fada da nasiha kuma sun dauka, zumudin HAFEEZ yayi yawa ba arziki Ammi ta tattarasu bayan ta gyara HAFSA ta tarkatasu gida, soyayya takin kari sukewa juna kullun suna jone, little harta saba da gida ga yaransu na wayau. Yau satinsu daya da dawowa daga London kuma yaune za'a kara masu girma, wanka HAFEEZ yayi cikin uniform na soji yayi matukar kyau yayinda HAFSA ta hade cikin tsaddan less ga yaransu sunsha kyau in baka saniba ba zakace ba ita ta haifi little ba, yan uwa duk ansha shiri an fito das sannan suka dunguma zuwa wurin taron, sosai aka yaba kokarin su HAFEEZ sannan aka kara masu rank harda Abduol sai a sannan aka Kira Adam, ya fito cikin uniform da isa, gabatar da laifinsa sukayi sannan aka cire masa uniform a wurin, basu jira cewar kowaba suka badashi ga gidan horaswarsu, taro ya tashi lafiya kowa ya koma gida. "A gaskiya nayi farin cikin zamuki a matsayin mata ina sonki har abada ina tare dake"HAFEEZ ya fada. "Ni ya kamata na fadi haka, nayi sa'ar miji mai kula dani, fatana ka rikeni har abada"cewar HAFSA rungume juna sukayi cike da tsantsar soyayya. Time to time kabir na zuwa duba little kuma yayi aure abunsa, kuma suma suna kai little taga mahaifin ta. A gurguje pls Rana bata karya yaune HAFEEZ ya cika shekar biyar gidan yari kuma ya fito, sosai yakewa HAFSA godiya kan rike little, a ranar ta mayar masa da duk wata dukiya data karba wurinsa, ansha daga kafin ya ansa, anma ta rikesa dayabar mata little ba musu yace aetafi karkin Wannan wurunsa,watanshi biyu da fitowa yayi aure abunsa, komai ya koma normal sunajin dadin rayuwa. Some years Yanzu little na ss2, zaune take tana karatu Amira ta rugo bayanta ta buya tanawa Amir gwalo ball rike a hannunta tana fadin"wallahi ni bazan bakaba" Amir da Amira zasukai shekara 12 suna tsananin kama da juna komai nasu iri daya da mahaifunsu. Kallon ta little tayi tace"ni Wannan rigimar taku tafi karfina Allah". Bata fuska Amir yayi yace"Allah ki bani kayaba". Jawad dan 6yearsa shike bi masu ya taho yana masu dariya da tsokanarsu tuni suka hade kai suka bisa da gudu yayi hanyar fita, Cak HAFEEZ ya da gashi sama yana masa oyoyo, ihun murna dukansu suka saka suna kiran"Daddy oyoyo"little kam rungume mahaifin ta tayi, zama sukayi kafin suka gaeshe da Auntynsu sannan little ta karbi meena yarda auntynsu ta Haifa. Hafsa da HAFEEZ ne suka safko daga stairs tana dauke da katon tsohwan ciki, fira sukeyi sosai. Yanzu yaran Ummy 3,Abduol yanada ukku mata sai Ahmad babbansu. Sukan kaiwa Adam ziyara dukda shima shekarunsa sun kusa karewa. *Alhmdllh na godewa Allah daya nunamin karshen Wannan novel, kuskuren dake ciki Allah ya yafe mamu, ya bamu ikon fahimtar sakon dake ciki, maryam luv u all*