[2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: ⚜💕⚜💕⚜💕 *SO 'DAYA* *NA* *MARYAM ISMAIL* *KAINUWA WRITER'S ASSOCIATION* 2♾5 Amma kallon IMINAT tayi tace"kinsan ki rufemin bakinki a wurin, kizo maza kiyi home work baki" Bata fuska tayi tuni hawaye suka fara zuba a idanunta, jan towel din dake daure jikinta tayi tana share hawaye dama wanka aka gama mata baki na rawa tace"ni Amma yaya bezoba, bazan iyayin home work ba". Amma sake da baki take binta da kallo, magana takesonyi amma IMINAT bata ko sauraranta jin karar motar da ake kawo SHUREIM, kofa ta zubawa ido, shiko dinne, tsayawa yayi bakin kofar dakin yana mata murmushi wani ihu ta saki ta ruga ta rungumeshi tana masa oyoyo. Shafa fuskarta yayi yajawo suka karaso ciki har kasa ya duka ya gaishe da Amma, cikin sakin fuska ta amsa,tare da tambayarsa yasu Momy ya amsa da suna lafiya. "Maza kizo nasa miki kaya saiku fara"cewar Amma. "No ki bani kayana yaya zai shiryani, banason naki"IMINAT ke fada. Mika mata kayan tayi tare da lotion dinta, saman jikin SHUREIM ta dora kayan, lotion din ya shafa mata tare da powder, dogon rigane ya saka mata ya shafa mata turare sannan suka soma home work din, har Papi ya dawo wato baban IMINAT, sosai yaji dadin ganinsu ya zauna suna home work din tare. ********* "Haba Abban Murja ae nasan badaga baya kake ba, indai ka tabbatar yasha din, yo me ake da dan banza"cewar Mama. "Hmm wallahi shiyasaha ki jira nanda mintoci zakiji waya ya mutu uban kowa ya huta, shege me jajayen kunnuwa"kabir ya fada yana jan tsoka. Matso kaji Aisha ta fada, rada tayi masa, suka kwashe da dariya tare da tafa hannu. Hmm mata da miji kenan. "To amma in Hajiya kaka taji fa, ya kakeso ayi mana". "Ahhab kokin manta tafison zaman katsina, itako wannan shegiyar matar tasa dole ta koma gidan ubanta kuma ta barman y'ay'an dan uwana tunda badasu tazo ba". Haka sukaita tattauna tsakaninsu. Har bakin Mota IMINAT ta rako SHUREIM, saida driver dinsa ya tada mota taga fitarsu sannan ta koma ciki cike da farin ciki. "Oh God Manal baxaku barni na huta ba, gashi duk banajin dadi"cewar Momy. Kallonta Minal tayi tace"to ki huta Momy munje wurin Daddy"kafin ta basu amsa tuni sunyi part din Daddy suna kwallah masa Kira, abunda suka gani shiyasu kwalawa Momy Kira, dukda suna yara sunsandai ba lafiya ba, jin ihun yaran nata yasata mikewa da sauri ga bugun zuciyarta daya tsananta har idonta ya kawo ruwa, amma tsaye take Cak ta kasa daga kafarta, a guje Minal ta safko daga bene tana haki tana kiran"Momy, Daddynmu jikinsa duk jini yana kwance a kasa". Hakan kuma yayi daidai da shigowar SHUREIM a gidan kunnuwansa suka ji masa abunda Minal ke fada, a guje ya gittasu ya nufi dakin Daddy, sai lokacin Momy ta samu kwarin gwaiwa na shiga dakin turus tayi ganin mijinta kwance alamar babu rai a jikinsa, sunayen Allah kawai take Kira hannunta na kyarma ta Kira family Doctor dinsu, cikin kankanin lokaci ya iso, da kyar ya iya kwace Daddy daga jikin SHUREIM, ba yadda beyiba akan ya fita ya dubasa amma yaki dole ya barsa ya dubasa yana kallo kuma anan ya tabbatar da mutuwar Alhaji Ahmad,cikin lallashi da tausasa murya ya fada Momy kyarma ta dauka take cikinta ya juya ta fadi tana nakudar dole, SHUREIM ko faduwa yayi kasa a sume, dandanan aka kwashesu akayi Asibiti dasu, Lebo room aka kai Momy yayinda aka shiga da SHUREIM emergency. Kafin kice me tuni gari ya karade da rasuwar Dr Ahmad farooq gida ya cika makil ciki harda kabir da iyalansa suna sharbar kukan karya, ga haji ya Kaka harta iso. *comment and share pls* *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: ⚜💕⚜💕⚜💕 *SO D'AYA* *NA* *MARYAM ISMAIL* *KAINUWA WRITER'S ASSOCIATION* *MARUBUCIYAR* *SANADIN GATA* *DALILIN SO* *YAUDARA KO BUTULCI* *HANAN* *ASALI NA* *TABON D'A NAMIJI* *ADDINI NA* *bismillahirrahmanur rahim* *ban yadda wani ko wata su juyamin novel ba, batare da izinina ba* 1 Rugawa yakesonyi tanata kiciniyar saka masa rigar uniform dinsa yarone dan kimanin shekara aha biyu(12), amma dukda haka Momy ita ke shiryashi, shagwabe fuska yayi ganin Daddy ya shigo, cikin sauri Daddy ya iso ya karbi rigar yana fadin"haba my Boy kada kayi kuka mana, yanzufa mun girma ko", hannu ya mika masa suka hada. "Ae dama sai kananan yake wannan shiriritar, yanzu na tabbatar an gama shirya su Manal amma shi ji ko break beyi bafa"Cewar Momy. Jawota Daddy yace have"we are sorry, ki kawo na basa a mota kawai". Mikewa sukayi bayan ya gama shiryashi suka fito parlor, anan suka samu Manal da Minal a shirye tsab cikin uniform, yara ne yan kimanin sheka 5, da gudu suka rungumi iyayen nasu suna gaishesu, Momy kam kitchen ta shiga ta hadawa SHUREIM abinci a lunch box, ta fito, har mota ta rakasu, Saida Daddy ya shafa katon cikin dake gabanta sannan ya mata kiss a goshi ya saka yaransa mota suka cillah kan titi cikin tsadaddiyar motarsu, ba wani jimawa ya saukesu school ya wuce office. SHUREIM Dane ga Alhaji Ahmad, asalin sunansa Umar farooq sunan baban Momy ne shiyasa suke kiransa da Shureim, yarone dan gata dukda yana da kanne Manal da Minal amma basa samun gatan da yake samu ko kadan iyayensa basa iya boye soyayyar dan nasu kowa yasan wannan, Daddy babban likita ne da akeji dashi a garin kano, tunda ya auri hajiya Maryam wato Momy sun dade basu haihu ba harsun fidda rai, daga baya sai Allah ya basu shureim, yanzu yana JS 1, fannin islamiyyah yayi sauka,. Tsaye yake anyi break kallon hanya yake da gudu ta, ta taho har haki take yarinyace yar kimanin shekara 5,kusan faduwa tayi a gabansa yayi saurin riketa, bata fuska yayi yace"bana hanaki gudu ba". Kama kunne tayi tana fadin"am sorry Yaya bazan sakeba, abincin na kawo maka". Murmushi yadanyi suka zauna tana bashi abinci a baki tana surutu, tana sakashi dariya harya koshi, sannan ta somaci, spoon din ya karba shima yana bata, kaidace wannan IMINAT batacin abincin saita tabbatar SHUREIM ya koshi ko zata iya saka wani abun bakinta. IMINAT y'a daya tak ga ENGINEER Muhammad da Hajiya Fatima, asalin sunanta Zinatu, yan asalin garin Gombe ne aeki ya kawo mahaifinta garin kano. Koda aka tashi school saida IMINAT ta jira Daddy yazo daukarsu SHUREIM sannan ta yarda driver dinta ya dauketa zuwa gida. Wannan zumuncin nasu SHUREIM yasa har iyayensu suna gaisawa. Suna isa gida suka samu kabir kanin Daddy da matarsa da yaransa Abduol da y'arsa Murja, sosai sukayi murnar ganin juna, don daga tafiya suka dawo, tsakani da Allah su Momy suke tare dasu babu banbancin koda a tsakanin yaransu ne, amma sukuwa sun zama masu fuska biyu. Zama Daddy yayi inda ya dora SHUREIM a cinyarsa yana cire masa shoe. "Haba yaya har yanzu faruqu bai girmaba, kaki daina daukarsa shiyasa dukya sakalce kannansa duksun fisa wayo"cewar kabir. Dariyace ta kubucewa Daddy yace"duka SHUREIM din nawa yake, miya iya ". Haka dai suka yini a gidan kafin da dare suka wuce gida, cike da tsanar SHUREIM. *yaya kukaji naci gaba kona tsaya, sai naga karbuwarsa da ruwan comments sannan zanci gaba* *bana bukatar sticker a novel dina, ko godiya kumin sharhi ta hakan zansan gyara na, da kuma in sakon na isa gareku* *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: ⚜💕⚜💕⚜💕 *SO 'DAYA* *NA* *MARYAM ISMAIL* *KAINUWA WRITER'S ASSOCIATION* 6♾10 Cikin ikon Allah Dr ya samu Momy ta haihu lafiya, ta haifi yaronta namiji lafiyayye, saidai jininta yahau sosai, dalilin hakan yasa sukayi mata allurar bacci. Bangaren SHUREIM kuwa sunyi iya yinsu amma abun yaci tura, har yanzu be farfadoba saidai jijiyar juyansa na harbawa shine kadai zaisa ka gane yanada rai, don haka suke basa kulawa na musamman. Y'an awanni Momy ta dauka tana bacci, furgigit ta mike tana juye juye, cikin sauri Dr ya shigo dakin, mikewa tayi tace"na hadaka da girman Allah ka fadamun meya samu mijina, kuma ka barni naje kafin a rifesa ka taimakamun". Sosai ya tausaya mata cikin dakewa yace"ke musulmace kuma kina daukar kaddara mijinki guba aka basa Wanda yayi sanadiyar mutuwarsa, kiyi hakuri ki dauki dangana". Wani irin zafi takeji a zuciyarta da kunar rai, hawaye masu dumin gaske suka sauka a fuskarta, daukar abunda ta haifa tayi tace"muje ka kaini gida, ya jikin SHUREIM? " "Alhmdllh yana bacci, saidai yana bukatar hutu, muje gidan". Lokacin daya kaita gida kofar gidan damkam da al-umma, an dawo daga kai Dr Ahmad(saidai muce Allah ya jikansa), kowa binta yake da kallo cike da tsabar tausayi, tsayawa tayi a parlor tana karewa dakin kallo, jiki ba kwari ta samu wuri ta zauna kusa da Hajiya Kaka tana matsar hawaye. "Kiyi hakuri kinji, Maryama haka Allah ya rubuta, su Kabiru ne sukace a gaugauta kaisa makwancinsa ana son haka, kiyi hakuri kinji". Momy bata iya furta komaiba sai hawayen da takeyi, sai a lokacin aka dafa mata ruwa tayi wanka, tasha tea badon dadi ba. ***** "Wai meke damun yarinyar nanne, yau kwana biyu bata da sukuni dukta fita hayyacinta". Papi ya fada yana shafa kan IMINAT dake lafe a jikinsa. Kallonsa Amma tayi tace"aekaima kasan kwanan zancan, SHUREIM take nema, kuma wai baya zuwa school shinefa damuwan". "Ni hankalina bekaiba, ya kamata mu duba muji ko lafiya, tashi maza ku shirya"cewar Papi. Sai a sannan IMINAT ta dago fuskarta dauke da kayataccen murmushi ta rungumi Papi jin yace zasuje wurin SHUREIM. Cikin kankanin lokaci suka shirya, ba wani jimawa motarsu tayi parking kofar gate din gidan Dr Ahmad inda yake cike da manyan mutane ana addu'ar sadakar ukku, nan Papi ya zauna tare dama su kabir gaesuwa yayinda Momy suka shiga ciki. Sosai Momy ta girgiza dajin mutuwar Daddy ga SHUREIM dake kwance kwana ukku ko motsi beyi bahankalinta ya kara tashi data tuna halin da y'ar tata tilo guda d'aya zata shiga sanadin sakuwarsu da SHUREIM, sosai ta jajanta masu sannan ta karbi yaron dake hannun Momy sannan tace"kin rada masa suna? ". Hawaye nabin kuncin Momy tace"nasa masa Ahmad zan kirasa da SHAHED". Kurawa yaron ido IMINAT tayi sannan tayi murmushi tace"kamar yaya na, ina son wannan shima, Momy ina yaya? ". "Kiyi shiru, yanzun zamuje na kaiki wurinsa"cewar Amma. Sun dauki lokaci a gidan kafin suka tafi kai tsaye Asibiti suka nufa, inda aka kaisu har dakin da SHUREIM yake har yanzu yananan yadda yake sai na'u'rori dake aeki a jikinsa. Wani irin ihu IMINAT ta kwallah ta makalkale SHUREIM tana kuka, daidai saitin fuskarsa ta tsaya tace"ka tashi kaji, banason suyi maka allura, zan kirga ukku saika tashi ko"yatsun hannunta ta daga face"1,2"ana ukku ta hada hannuwanta suka bada kara kas kas kas sannan face"3", ta saba haka yakeyi mata ba kaman idan tana fushi. Jin karar da takeyi da hannu yasa ya soma motsa yatsun hannunshi da kafarsa ta gefan dama, sosai Dr yayi murna da samun wannan canji, IMINAT kam saida akayi da gaske tabar asibitin baya ga kuka babu abunda takeyi dukta damu. 4days latter Yanzu kam kowa ya watse a gidan DR Ahmad babu kowa sai matarsa da yaranta, shigowarta kenan cikin gidan ta dawo daga dubo SHUREIM, tsaye tayi turus ganin Kabir da Aisha sai yaransu subata holewa a parlon cikin farin ciki da annishuwa. "Dakata daga nan, mugun iri, wallahi bazaki shigowa tunda ba gidan Baba bane, ae ah hakura a koma gida tunda kin kasheshi kin huta"cewar kabir. Murya na rawa tace"ban ganeba" "Ae bazaki taba ganewa ba, zaman ya kare a gidannan, ki wuce garinku maza kuma ki bamu yaranmu"cewar Aisha. Murmushin takaici Momy tayi tace"lallai zuciya mai mance alkairi, kamar yadda kuka fada zan tafi amma kunsan bazan taba bar maku yarana ba"ta fada tana kara rike hannun Manal da Minal ga Shahed goye a baya. "Halan dasu kikazo?, shikenan ma kin hutar damu kije dasu amma bazamu baki komai nasuba bare ki handame, kije dasu amma SHUREIM yana nan". Zaro ido tayi tana kallon Kabir hawaye suka gangaro mata a fuska tace"kasan bazan iya barmaka Babana ba". Be jira cewarta ba ya ingijeta ya rufe kofar, ya Kira asibiti ya gargadesu akan kada Wanda sukaba SHUREIM, inko haka ta faru zaiyi shara'a da mutum. Allah yaso Momy nada kudi kuma a jakarta akwai ATM kuma tanada isashshin kudi, Asibitin ta nufa duk yadda taso a bata SHUREIM haka suka hanata koda ganinsa, dole ta hakura ta dauki sauran ta wuce Gombe tana mai tsananin kuka. IMINAT kuwa dukta rame ta fita hayyacinta, ko kadan bata da sukuni duktayi wani sukuku. Comment and share pls. *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________⚜💕⚜💕⚜💕 *SO 'DAYA* *NA* *MARYAM ISMAIL* *KAINUWA WRITER'S ASSOCIATION* 11♾15 Wani irin Kara SHUREIM yayi tare da mikewa ya fige drip din dake hannunsa, dafe kansa yayi take komai ya shiga dawo masa juya kai kawai yake alamun tashin hankalin yafi karfin shekarunsa wasu zafafan hawayene suka soma zarya akan fuskarsa, hakan yayi daidai da shigowar Dr tare dasu IMENAT, kafin kowa ya isa garesa ta ruga ta tsugunna tare da kama hannayensa duka biyu, rinannun idanuwansa ya bude ya saukesu gareta wata irin karayar zuciya ta kuma zo masa kuka ya saki tare da Dora kansa a cinyarta. Bubbuga bayansa taci gaba dayi alamar lallashi gata itama idanuwan nata sun ciko da hawaye ga matukar tausayin da yake bata sannu a hankali nata ma suka fara gangarowa, cikin dakiya tace"Ayyah Yaya narh kayi hakuri kaji, kaifa ke koyamin hakuri da rayuwa da kuma in na rasa wani Abu da nakeso na jure". D'agowa yayi yana share hawayen idonsa idanu ya zuba mata kafin ya budi baki da kyar yace"ina Momy, Manal da minal suke? ". Kafin ta bada amsa kawo kabir dake shigowa yanzu yace"kama daina tunaninsu, sun tafi garinsu sun barmin kai nan, sbd kai namijine Kuma ta sake haihuwan wani namijin, yanzu tunda Ka warke saika tashi mu tafi gida". Wani irin kallo SHUREIM ya soma yiwa Kawu Kabir ga maganarsa dake kuma yaduwa a cikin kunnensa. "Kaji yaro marar tarbiyya uban naka kake kallo haka, da idanuwa kaman na mujiya"Mama Aysha ta fada. Magana Papi yakeson yi masu amma fir sukaki kulashi, janye SHUREIM sukayi daga jikin IMINAT, jan hannunsa kawai suke ko jira basuyi Dr ya basa sallama ba, kallon juna kawai suke har IMINAT ta daina hango SHUREIM kafin wasu hawayen suka zubo mata, da kyar Ammi ta lallasheta suka shiga Mota sukayi gida. Bangaren SHUREIM kuwa koda suka isa gida ganin sauyesauyen abubuwa yasa ya ida yarda tabbas Momy bata gidan, dakinsa yazo shiga. "Kaiiii me nake gani haka, zo nan maza"Mama Aysha ta fada a hassale. Kansa kasa ya tako har inda take, murde masa kunne tayi tace"Dan uwarka, in babba ya kiraka baka iya dukawa ba munafiki mai kama da yan China". Har yanzu be kalketaba saidai yaji zagin data masa har cikin ransa dukawa yayi hawaye nason zubo masa. Tsuka taja sannan ta hakince a d'aya daga cikin royal chairs na dakin tayi crossing leg dinta tace"daga yau bananne dakinka ba, nan dakin Abduol ne, kayan dazan iya baka kayi amfani dasu an kai maka kusa da dakin mai gani wannan karamin dakin na kusa da nashi ya isheka rayuwa, banaso kana shigowa parlor harsai inni na kiraka banason dattin jikinka, maza bacemin da gani". Daradaran idanuwansa ya d'ago yana kare mata kallo, wata uwar tsawa Kawu kabir ya daka masa dake saukowa daga stair's yanzu, beko jira maganar kawunba ya mike ya fice zuciyarsa na tafarfasa, dakin da akace nashi nan ya shiga tsaye yayi cak yana karewa dakin kallo, wata yaloluwar katifa da wani yakutsa zanin gado ya gani, ga kayan sawa jefi jefi tsaffi na Abduol su aka zuba masa, a kyamace yake kallon dakin, dama gashi SHUREIM yanada kyama sosai bayason kazanta. Numfasawa yayi yace a fili"tabbas yau na tabbatar na rasa gata, na rasa mahaifina ga mahaifiya ansa ta tafi ta barni"kuka yake rurus ba yanda ya iya dole yayi biyayya yayi hakuri ya zauna gefan katifar ya zauna yana aekin kuka. Some days later. Abubuwa da dama sun faru, SHUREIM ya tabbata maraya kuma main da gidansu duk wani aekin wahala yanzu ya saba dashi, shikema Abduol da Murja wanki da gyaran rooms nasu babu abunda yake tada masa hankali irin makarantar da aka ciresa kullun yana zaman bauta ga abinci ba'a bashi sabo Sai Wanda ya kwana tun baya zurewa har ya soma jurewa, kuma Kawu yace shi namiji ne yaje ya nema kama daga sabulun wanka, na wanki, abubuwan yaudai da kullun shi ya nema ma kansa. Wanki ya gamayi da sauri ya zuri sidadiyar slifas dinsa ya ruga da gudu zuwa inda suke bara shida wani abokinsa Dani, yakoci sa'a motar da yake dako bata wuceba lokacin zuwanta kenan, wurin motar ya karasa da sauri. Motar kirar Benz ga ko ina bakin kirin baka iya hango Wanda ke ciki, saidai shiya ganka, gilas din motar aka zuge kadan kamar kullun takeaway ne da dari biyar kullun haka take basa, mika hannu yayi ya karba yana godiya yayinda ta kuma mikowa Sani nashi, cike da murna suka karba tare da juyawa. Komawa jikin chair din motar IMINAT tayi tana share hawayen idonta, kuka ya kwace mata sosai dukda tanada kananun shekaru besa ta kasa gane halin da SHUREIM dinta yake ciki ba, ga Kawunsa ya hana Papi sakashi makaranta, har suka isa school kuka take kullun haka takeyi, fita tayi Driver yaja ya koma gida, daidai inda suke zama da SHUREIM nan ta kallah tana wani kukan zuciyarta cike da kunci yanzu dukta canza ta fita hayyacinta kullun haka take zama sukuku har lokacin tashi yayi. *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: ⚜💕⚜💕⚜💕 *SO 'DAYA* *NA* *MARYAM ISMAIL* *KAINUWA WRITER'S ASSOCIATION* (United we stand and succeed;our ambition is to entertain & motivate the mind of readers) 16♾20 Bangaren SHUREIM kuwa bakin wata bishiya suka zauna shida Sani, abincin sukeci suna dan fira jefi jefi kasancewar SHUREIM baya da hayani, kallonsa sani yayi yace"yanzu kaga kudinnan sai naje na siyi sabulun wanki na wanke kayana ko nadan fito tatas". Murmushi SHUREIM yayi yace"sai ka godewa Allah da kuma wannan baiwar Allah da take kokarin taimakonmu". "Ah sosai ma, ae bazamuce komai ba, sai Allah ya biya da haka ake masu kudi da mu mabarata mun huta"Sani ya fada cikin doki. Haka suke firan jefi jefi har SHUREIM yayiwa sani sallama ya wuce gida. Sauri takeyi da duban lokaci tasan tabbas SHUREIM na jiranta bayan gidansu lokacin aekinsa ya kusa farawa, tsaki taja hakan yayi daidai da isowar driver da gudu ya fito a motan yana bata hakuri tare da bude mata, batace komaiba ta shiga yaja motar Kai tsaye bayan tabkeken gidansu SHUREIM yayi parking, balle murfin motar tayi ta fito da sauri tahau waige waige, tasan kullun anan take samunshi tsaye yana jiranta, abun kamar wasa ko ina ta duba baya nan idanuwanta harsun ciko da kwallah ta juya zata koma Mota. Dariya ta kwace masa yana zaune akan iccen dake rife da ganyaye, daga Kai tayi Sama tana binsa da kallo, dirowa yayi tare da kama kunnensa alamun tayi hakuri, binsa tayi da gudu, suka shiga zagaye wurin ta kasa kamasa gajiya tayi ta zauna, ganin hakan yasa ya kuma sakar mata murmushi yazo kusa da ita ya zauna yana maida numfashi. Kallonta yayi yace"am so sorry Dear, na gwadaki ne naga ya zakiyi". Dukan wasa ta masa ta dora kanta akan kafadarsa tace"to ae ka gani, ka kusa sakani kuka". Dagota yayi ya kura mata ido, kusan minti biyu suna kallon juna ido cikin ido, ajiyar zuciya SHUREIM ya sauke ya kauda idanuwansa tare da goge guntun hawayen da suka zubo masa yace"IMINAT". Kallonsa tayi tace"na'am Yaya SHUREIM". Kama hannuwanta yayi duka biyu yace"ina so kimin alkawari zaki rayu dani harna mutu, kuma kiyi min alkawari bazaki auri kowa ba duk daran dadewa zaki jirani na girma na samo kudi na aureki, ki soni kinji, ni ina sonki" Dukar da kanta tayi kasa ta rufe fuskarta da duka hannayenta murmushi dauke kan fuskarta tace"nayi alkawari Yaya SHUREIM". Murmushi yayi ya dauko wasu abun hannu masu kyau ya saka mata a hannu yace"ki aje wannan, duk daran dadewa zan zo duk inda kike kinji Kanwata" Janye hannunta tayi wai ita kunya ta ruga da gudu saida tazo daidai shiga tace" I love u too yaya SHUREIM zan jiraka"sannan ta shige Mota tana dariya, har motarsu ta bace basubar dagawa juna hannu ba. Sai lokacin ya shiga gida cike da kewar IMINAT, wani mugun birki ya taka take jikinsa ya soma bari ganin Mama na huci rike da zabgegiyar bulala a hannunta daka masa tsawa tayi tace"zo nan dan uwarka, dan iska ni zaka wulakanta na hada maka wanki ka barsa ka tafi yawo? ". Baki na rawa yace"Mama na rokeki kimin hakuri zan maki yanzu" Be rife bakiba yaji an tankadashi zuwa gareta, Abdul ne kuma ya bishi da dariyar mugunta. Wata irin shaka Mama tawa SHUREIM tahau zabgarsa da dorunar hannunta, ihu yake saki abunka da ba sabanba duk duka sai fatar jikinsa ta daye tayi jawur, bata kojin tausayinsa haka ta shiga zabgarsa saida ta masa lulus ta farfashe masa jiki sannan tabarsa yashe kasa yana nishin wahala jikinsa duk jini, Kada kan Abdul tayi sukayi cikin gidan tana huci. IMINAT kuwa cike da farin ciki suka shiga gida, cikin parlinsu ta kutsa Kai ta ruga ta dare cinyar Amma tana mata sannu da gida, shafa kan y'ar tata tayi tace"yauwa Mamana sannu da dawowa". "Amma Papi be dawoba kuwa? "IMINAT ta fada. "Gani, ko harna makara ban dawo bane"Papi ya fada. Rugawa IMINAT tayi ya rungume abarsa sannan yace"Albushirinku ga takardar transfer ta fito zuwa America insha Allah company dinmu sun turani can". Wani irin washe baki Amma tayi tana fadin"Allah mun gode maka yau kuma daga kaduna sai America Kai Alhmdllh". IMINAT kuwa bata ida daskarewa ba saida taji yace yau da yamma jirginmu zai tashi, SHUREIM kawai take tunawa. Kallonta Papi yayi yace"baki murna habibty zamu bar kasar". Murmushi ta kakaro tace"congratulation Papi"tare da rungumarsa. Jan jikinta tayi tayi dakinta saurin canza Uniform dinta tayi ta dauki paper tayi rubutu jiki, fakaitar idon iyayenta tayi ta fita da gudu Kai tsaye kasan bishiyarnan taje tana haki. Kallonta sani yayi ya mike zunbur yace"lafiya dai ko IMINAT waya biyoki? ". Cikin haki tace"babu kowa, Sani kakaiwa Yaya SHUREIM wannan yanzu don Allah". Ta fada tana bashi takardar nan. Karba yayi zai tsaya surutu ta katseshi da fadin "ba lokaci please ka Kai masa yanzu yanzu ni na koma gida". Juyawa tayi tabi hanya da gudu ta koma gida ta fada kan bed tana haki. Shiko Sani ya dauka wani abunne ya kwallah da gudu sai gidansu SHUREIM, kasancewar mai gadin gidan ya sansa yasa yabarshi ya shiga, kwance magashiyan ya iske SHUREIM a katifa a razane ya karasa garesa. "No banason tambaya lafiyata lau, mekaxo yi? ". Yasan halin SHUREIM sarai shiyasa yaja bakinsa yayi shiru yace"gaji inji IMINAT". Hannunsa har kyarma yake wurin karbar takardar ya warfare ya soma karantawa. Yaya SHUREIM ka fito please inaso na ganka a hanya yanzu, don zamu koma America da zama. Ur wife IMINAT. Ae kafin kice mai ya arce ana kare Sani ma rufa masa baya yayi, a guje suka nufi titi daidai inda yasan zai ganta ya tsaya tare da waige waige. *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 Yawan comment yawan typing Pls share it Sharhi nikeso ba sticker ba, ta hakan zaisa na gane labarin n isa inda nakeso [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: ⚜💕⚜💕⚜💕⚜💕⚜ *SO D'AYA* NA *MARYAM ISMA'IL* *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https:///kainuwawritersassociation ___________________________________ 26♾30. Kai tsaye gida suka nufa dashi, wani irin tankameman gida ne harta wajensa abun kallo ne, ko ina ka juya masu tsaron gidanne kama daga police daidai sauransu, parking space suka nufa, bayan sunyi parking sannan suka fito ma'ae katane birjik a gidan sai faman gaeshesu suke, Masha Allah shine abunda na fada dana ga parlon da suka shiga fadar tsaruwansa ma kyauyancine dukdai wani abu na more rayuwa yaji a gidan. Kai tsaye stairs suka hau wani madaidaicin daki suka shiga tare da SHUREIM, a daya daga cikin chairs na bedroom din Alhaji Ismail ya zauna tare da dora SHUREIM akan cinyarsa, HJY Halimatu kuwa kai tsaye toilet ta shiga ta hada masa ruwan wanka, ita da kanta tawa SHUREIM wanka, kallonta kawai yake yana hawaye don Momynshi kawai yake gani a fuskarta, hakuri kawai take basa har suka fito, ta shiryashi cikin kaya masu kyau, tea mai kauri ta bashi yasha sannan ta balli maganinsa ta bashi yasha, kwantar dashi tayi a bed tare da lillibesa shafa kansa takeyi har bacci ya daukesa, sai lokacin ta tashi ta nufi sakin mai gidan nata Wanda ya dade da fita. Zaune yake a bed tana shigowa suka sakarwa juna murmushi, kai tsaye bisa cinyar sa tayiwa kanta mazauni, rungumarta yayi sosai a jikinsa sannan yace"habeebty ya kike gani game da yaron nan, ya kike tunani idan yana da Mama kamarki, da kuma baba irina, yaro karami yana yawo a titi beda tabbacin samun abunda zaici ko inda zai kwanta balle kuma slipars a kafarsa". Guntun hawayen idonta ta share tace"hubby Allah be bamu haihuwa ba, inaso ka tambayi taron nan ya zauna tare damu, ina sonshi a gaskiya iyayensa basu kyauta ba". "Karki damu yanzu zai samu iyaye, zanyi magana dashi gobe"Ismail ya fada. Next day SHUREIM be farka ba sai wajen 9 kai tsaye toilet ya shiga yayi wanka, ya fito daure da towel, zaune ya iske Halimatu ta kawo masa kayan dazai saka, murmushi ta sakar masa, kai tsaye wurin ta ya nufa yace"ina kwana Aunty". Shafa kansa tayi sannan ta amsa da" lafiya lau, ka shirya kazo kasa muna jiranka". Da "to"ya amsa sannan ya karbi kayan hannunta ya shirya tsab, sannan ya nufi down stairs. Zaune Ismail yake a dining yana kurbar tea, kai tsaye wurinsa SHUREIM ya nufa ya gaeshesa, zaunar dashi yayi ya bashi fresh milk yana sha saida ya shanye tas, sannan yake kallon ismail tace"thank u uncle". Ismail kallon matarsa yayi, ido ta kashe masa alamar ya tambayesa, daga mata kai yayi sannan ya dubi SHUREIM yace"SHUREIM inama ace zaka zauna tare damu kaga bamu da yaro da munji dadi". Dariyace ta subucewa SHUREIM yana kallon Ismail sannan yace"Uncle zan zauna, nima ina sonku". Da gudu Halimatu tazo ta rungumi SHUREIM tana kuka tare da gode masa, dukansu biyu ya hada ya rungume cike daso da kauna. Nan take ya Kira inspector, nan akayi rubuce rubucen komai aka basu SHUREIM, wurin saka sunane yace FAROOQ yakeso a dole suka rubuta masa haka, kuma suma sukaci gaba da kiransa da FAROOQ. Wanene Alhaji Ismail. Alhaji Ismail babban dan shiyasa ne ya rike matakai da dama gashi dan kasuwa ya Tara dukiya wacce besan adadinsa ba mutum ne mai tsananin kirki da karamci gason talakawa, matarsa d'aya hajiya Halima sun dade dayin aure saidai, Allah be basu haihuwa ba, dukansu yan Asalin garin Zaria ne. ******* "Ina fada maka yau kwananshi hudu baya gidannan, kuma an duba duk inda ya dace babu Wanda ya gansa"Mama ta fada. "To shine me, aeni garama, shege mai zubin mayu daya gudu, kinga yanzu mu keda dukiya, don haka gidansu dake Abuja zamu koma mu kara more rayuwa"Kawu ya fada. Washe baki Mama tayi tace"to Masha Allah shiko yaje ya karata". Tafawa sukayi tare da shekewar mugunta, cikin satin suka koma gidan Daddy dake abuja, suka saka murja da Abdul makaranta mafi tsada, jin dadin rayuwarsu kawai sukeyi. Yanzu kam FAROOQ ya ware ya zama dan gida, ya koma dan gayunsa hankalinsa ya kwanta, yana da kokari sosai don haka Aunty(halimatu) zata wuce dashi London ya ida karatu acan. Wurin ya tsaru iya tsaruwa birthday party ne kawar hajiya Halima ta hada nan na hango Uncle da Aunty da FAROOQ sunciyo ado sunzo wurin, sosai aka rarbesu, gift ya bawa yaron, swimming pool ya ruga ya fara kwalla Kira"Aunty, Aunty look at me". Bude baki tayi tana dubansa yayinda shi kuma ya fada cikin ruwan yana sweming, basu suka dawo gidaba sai dare, saida ta tabbatar ya kwanta sannan taje tayi shirin bacci, sai lokacin ta nemi bacci ta rasa ta fara zubar da hawaye cike da kuncin zuciya. Dafata Uncle yayi yace"Meke damunki kiyi hakuri". "Ka duba duk yawan al-ummar dake wurin amma FAROOQ ya kirani da Aunty, kowa sai yasan ba d'ana bane, inaso ya kirani da Momy koda so d'aya ne a rayuwa". Tausayi ta basa sosai ya rungumeta yace"kiyi hakuri, Kada kuma ki sake ya gane bakyajin dadin Auntyn da yake kirani one day one time zai kiraki da Momy". Kara rungumesa tayi murmushi dauke a fuskarta, haka bacci ya daukesu. Read and share pls. *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: ⚜💕⚜💕⚜💕⚜💕⚜ *SO D'AYA* NA *MARYAM ISMA'IL* 21♾25 *بسم الله الرحمن الرحيم* *KAINUWA WRITERS ASSOCIATION*✍ ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ Tsaye take ta jingina jikinta jikin Amma ji takeyi zuciyarta babu dadi, sha kanta Papi yayi yace"ko baki farin ciki da tafiyar nan? ". Murmushi kawai tayi, suka juya suka shiga Mota don sun gama komai har Dan'uwansa ya Kira Wanda zai dawo gidan da zama, driver yaja motar Kai tsaye airport suka nufa. Tunda Motar dake bawa su SHUREIM kudi ta diso wurin Sani ya wangale baki yace"duba can ga samun kudi kuma ga ganin IMINAT". SHUREIM kuwa don takaici ko kulasa beyi ba, zuciyarsa sai halbawa takeyi, saida motar tazo daidai inda suke sannan danja ta tsayar dasu, bakin glass din motar aka shiga saukewa har yakai zuwa kasa, hannunta ta ziro mai dauke da awarwaron hannun daya saka mata, take ta fiddo fuskarta ta kofar tana masa alama daya karba, ido ya zaro cike da mamaki baki na rawa yace"IMINAT". Murmushi ta masa ta kuma miko masa hannunta, rugowa yayi zuwa gareta saidai kash kafin hannunsa ya rike nata tuni danja ta basu damar wucewa, kuma take driver yaja ya tafi, kudin dake hannunta ta watso masu tarin yawa, ta fada bisa cinyar Papi tana kuka, lallashinta suka shigayi. SHUREIM kuwa bin motar ya somayi akan titi yana zubar da hawaye ko hanya baya gani ga fita daga hayyacinsa dukya rude, gam naji motar ta bada, yayinda SHUREIM yayi sama ya fado bisa kan motar ya kuma gangarowa zuwa kasan titin tim haka ya fado kanshi ya bugu da titin ya fado a sume, tuni jini ya wanke masa fuskarsa ko motsi bayayi.hakan yayi daidai da ihun da IMINAT ta saki tare da mak'alk'alle Papi tana kiran sunan SHUREIM. Wata irin razana tayi tare da taka burki ta zaro idanuwanta, matashiyar matace da bazata wuce shekara 32 kyakyawa daka ganta kasan hutu ya ratsata musamman idan kaga irin kayan dake jikinta da gwalagwalan zabban dake hannunta, tuni mutane sun cika wurin, b'alle murfun motar tayi ta fito da gudu tare da rungumar SHUREIM tana wani irin kuka mai cin rai, Mota tayi dashi da gudu tare da wasu matasan maza guda biyu, figan Motar tayi da gudu ta nufi hospital. Sani kam tsabar rudu zabgawa yayi da gudu besan ina zai dosa ba saboda tsabar rudu. Sun isa airport lafiya, driver bai tafiba saida yaga tafiyarsu sannan ya koma cike da kewar Amma da Papi saboda mutanan arziki ne. Tuni jirginsu ya lula sararin samaniya, har lokacin IMINAT ajiyar zuciya take har bacci barawo ya dauketa. Karfe 9:00 daidai na daran garin suka isa America, Kai tsaye akwai driver an turo daukarsu yayi Kai tsaye ya wuce dasu gidan da aka umurta ya kaisu, gidane madaidaici ya hadu akwai parlo a kasa da kitchen da toilet sai kahau stairs daki ukku ne ko wanne da toilet a ciki Kai gidan ya tsaru, companyn da Papi zaiwa aeki baya da nisa sosai da gidan, daki suka zab'arwa IMINAT sannan Amma ta kwantar da ita kasancewar har lokacin tana bacci, masu aekin gidan Amma ta Tara su hudu ta masu bayanin yadda takeson komai, suma part dinsu na daga cikin gate. Saida su Amma sukayi wanka sannan sukayi Dinner suka kwanta har lokacin IMINAT bata tashi ba. Nigeria Kai tsaye likitoci suka karbi SHUREIM tare da yan sanda EMERGENCY suka nufa dashi inda suka shiga taimakonsa na gaggawa, cikin ikon Allah suka tsaida jinin dake zuba daga kansa, ba wata matsala bace take sukayi masa allurar bacci suka kaisa dakin hutu. Tsaye matar take jikin dakin da aka kwantar da SHUREIM fuskarta tayi sharkab da hawaye, dukta hargitse, cikin sauri ya rikota wani mutum ne da bazai wuce shekara 45 ba, shima kyakyawa dashi, da sauri ta rungumesa tana fadin" Hubby"hakan yasa na gane shine mijinta. "Shishi kiyi shiru, gani nazo, komai zai tafi daidai". Mutumin ya fada "Hubby ina tuki ya fado bansan da yaro ba na bigeshi pls kaje ka dubaman yana lafiya ko". "Ok kiyi shiru". Be jira cewarta ba ya nufi inda yaga Dr da yan sandan nan, hannu ya basu suka gaisa sannan yace shine mijin wadda ta bige yaron" Kallonsa Dr yayi yace"to Alhmdllh ba wata matsala akanne kawai yaji ciwo, na masa allurar bacci zai iya farkawa ko wanne lokaci insha Allah, saidai matsala d'aya an nemi Wanda yasan yaron ba'a samu ba, kowa yana cewa yaron yana barane a titi beda kowa". A razana Isma'il ya dago yana duban Dr din yace"kana nufin beda kowa yawo yake a titi". Inspector Jafar yace"kwarai kuwa shine abunda bincikenmu ya bada, beda kowa bara yake akan titi kuma shi ba almajiri bane" Tuni tausayin yaron ya kama Alhaji Isma'il, yace"zanyi tunani akan case din, bari na duba yaron". Daidai zai shiga ya tsaya kallon yaron, zaune yake yana kalle kalle allurar ta sakeshi, tan garas yake saidai bandage da aka daura masa akai, shiga ciki yayi da murmushi ya kama hannun SHUREIM. "Yaya Aunty, tana lafiya daiko? "SHUREIM ya fada. "Tana lafiya lau, nine mijinta, muje ka ganta ko? ". Alhaji Ismail ya fada. Mikewa SHUREIM yayi, rike masa hannu yayi har zuwa wajen Hajiya Halimatu, tana dagowa taga SHUREIM saita saki murmushi tare da hawayen farin ciki rungumesa tayi tace"am so so sorry Dear". "Ba komai Aunty nine na fado maki ae"cewar SHUREIM. Saida suka danyi rubuce rubuce sannan aka basu shi suje gida kafin su yanke shawarar data dace nanda 2days zasu dawo, kasancewar kowa yasan Ahaji Ismail babban mutum ne ansan da zamansa. Shin ya rayuwar SHUREIM zata kasance, wazai rikesa?. Ya rayuwar IMINAT zata kaya lokacin da babu SHUREIM a tare da ita. Wanne irin haji Momy take dasu Manal?. Kudai kuci gaba da bina donjin ya zata kaya, labarine mai sarkakiya, soyayya da tsantsar tausayi. Yawan comment yawan typing. Read and share please. Banason sticker a novel dina, sharhi nikeso donna gane sakon na isa gareku. *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: ⚜💕⚜💕⚜💕⚜💕⚜ *SO D'AYA* NA *MARYAM ISMA'IL* *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ 31♾35 America. Zaune IMINAT take da uniform a jikinta hakan yasa na gane cewa tana cikin School ne,ita kadaice a wurin idanuwanta suna kallon kasa,wata kyakyawar yarinyace ta nufota itama ba zata wuce sa'arta ba,zama tayi tare da dafa kafadan ta tace"Sannu sister tun a class ina maki magana bakiji ba". Murmushi IMINAT tayi sannan tace"ban jiki ba ne". "Ni dai sunana Amra daga Nigeria nake aeki ne ya kawo Daddy na anan kasar ,kuma daya gama zamu koma" cewar Amra. "Nice to meet u,ni kuma sunana Zeenatu". Tun daga ranar Amra da Zeenatu suka zama abokai gashi class dinsu daya tun IMINAT na nokewa harta saki jiki da Amra,sun shaku sosai,komai nasu yanzu tare sukeyi harta kayan sakawa tare sukeyin komai,har iyayansu sunsan juna. " IMINAT wai ba kiranki nikeyi ba,maza ki fito nan"cewar Amma ,tana kokarin zama a chair. Fitowa tayi fuskarta daure ba annuri gaban Amma ta zauna tace"Amma na rokeki ki kirani da Zeenatu, kina fadan mun da gaba duk lokacin da kika kirani da IMINAT"sai kuma hawashe cur cur a fuskarta. Rike da haba Ammi ke kallon IMINAT tace a ranta oh munyi sake yarinya tun tana y'ar Karama soyayya ta shigeta,ban taba tunanin abun zaikai haka ba,dole musan abunyi a fili kuma tace"Mama na tashi ki koma d'aki". London. Aunty sai kallon FAROOQ takeyi yanata zuba karatu cike da mamaki take kallonsa don ita a tunaninta beyi school ba,amma sai gashi da sukaje School sakashi sun daukesa a js 3,kwalwarsa ma ta wuce nan,result na primary suka biya aka masa kawai ya dona ga islamiyyah saidai hardar littafai yajeyi ya riga yayi hardan al-qur'ani mai girma. Sosai ta damu da tasan labarin rayuwarsa,saida yaga ta damu sosai,lokacin Uncle yazo London sannan ya basu labarin shi,lallai sun tausaya masa ga kuma soyayya tun yarinta. Gaba d'aya FAROOQ ya canza,ya ida zama mishkilin kansa, magana ma wahala take masa ga yawan tunani,cikin jin dadi da gata yake rayuwa.tunda ya mika da karatu yakai SS Aunty ta koma Abuja saidai suzo ziyara wurinshi,amma shi tunda ya baro Nigeria bai kuma komawa ba har yanzu da yake shekarar karshe a jami'a yana karantar LOW.,kuma yayi Doctoring akan English. Some years later. Cikin fara'a Papi yake tsaye yana jiran fitowar iyalansa Wanda hada iyayen Amra ,cikin nutsuwa suke taka matakalayen jirgin ,wasu Dattijan mata na gani ,sai bayansu y'an mata guda biyu komai basu iri daya sunyi matukar kyau cikin shigar black gown din sunyi rolling da veil white colour,daya tafi daya haske da kyau,yayin da dayar bata da haske sosai. Farar naga ta dafa tace" Baby zeenat yau kina murna ko,bayan shekaru kin dawo garin masoyinki". Murmushi Zeenatu tayi sannan tace"farin ciki kai,can't wait to see him sis". Dariya sukayi ,cike da murna suka gaishe da Papi sannan suka shiga mota zuwa gidansu na Abuja don yanzu kam sun dawo Abuja da zama,papi ya aje aeki sun koma business shida Daddyn Amra. Lallai nayi mamaki dana gane wadannan Yan matan IMINAT Ce da Amra,sun zama Yan mata sosai komai na cikar mace ya gama bayyana a jikinsu. Tunda suka dawo Papi yayi masu registration na makaranta a Department of low ,su duka biyun. *ALKALAMIN NARYAMA* ✍🏻 Vote Share and Comment [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: ⚜💕⚜💕⚜💕⚜💕⚜ *SO D'AYA* NA *MARYAM ISMA'IL* *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ 41♾45 Koda suka koma gida daki ta shiga,tayi wanka tare da sauya tufan dake jikinta,kwanciya tayi da nufin yin bacci amma Sam yaki zuwa da zarar ta rufe idonta suffar Farooq ke mata yawa ga daddadan kamshinshi daya kasa barinta,murmushi kawai take saki lokaci zuwa lokaci. (Tab akwai aeki reader's kuna ganin meke shirin faruwa). ****** Zaune take cikin tankameman parlo dinsu,sanye take da dogon riga na material colour dinsh purple babu makeup a fuskarta amma tayi kyau sosai,idanuwanta duka suna kallon katon plasma din dake manne a bangon dakin,zakayi tunanin kallo take,amma Sam hankalinta baya wurin donko ta dade da lulawa duniyar tunanin,bata ma San meke wakana a cikin parlon ba. Tsaye Amma tayi cak a kanta,tayi kimanin minti 5,amma sam batasan da zuwanta ba,ajiyar zuciya Amma ta sauke cike da tausayin yarinyar tata,zagayowa tayi ta zauna tare da dafata ,ta kuma kama hannayenta duka biyu sannan tace"Mamana sai yaushe zaki saukakawa zuciyarki wannan tunanin,sai yaushe zaki manta baya ki fuskanci gaba,ki kuma yadda da cewa kaddara ta rabuku da SHUREIM?". Hawaye ya soma ambaliya a kyakyawar fuskarta baki na rawa tace"Amma har yanzu ina sansa,wallahi ya zama rayuwata,nasan duk inda yake yana tare dani ,shin meyasa ni bazan tunasa ba ,na kuma rike masa alkawari Amma na"Zeenatu ta fada murya a matukar raurane. Girgiza kai Amma tayi sannan tace"hakan baya nufin kisa tunani a ranki, ki koma zubar da hawayenki addu'a zakiyi,Allah ya hadaku da alkairi,yanzu ki daina wannan kukan ki tashi ki shirya kije shopping dinnan kinji Mamana". Share hawayen idonta tayi ,ta mike jiki a sanyaye ta shiga dakinta,bata wani b'ata lokaci ba ta shirya cikin Riga da sket na atamfa ,tayi matukar kyau sosai,mayafinta da bag d shue duka iri d'aya,drawer ta bude ta iba kudi ta zuba a bag dinta ta fito rike da key din motarta a hannu,kai tsaye dakin Amma ta nufa,dauke da sallama a bakinta. Papi ne ya amsa sallamar,tsaye tayi cak tare da sakin dariya tace"Papina yaushe ka dawo"karasawa tayi ta zauna gabansa tare da dora kanta bisa cinyarsa,shafa kanta yayi yace"Allah yayi maki albarka Mamana yanzu na shigo,sai ina haka". "Aekin kenan ,ke kullun baki girma,shopping zataje kasan sun kusa fara zuwa school" Amma ta fada. Turo dan karamin bakinta tayi tare da mikewa tace"zan wuce,tunda ba'aso na zauna wurin Papi na". Dariya sukayi duka,kudi Papi ya kara mata,sannan sukayi mata saita dawo ,kai tsaye motarta ta shiga tayi mata key ta fice daga gidan. ********** Tsaye yake yasha kananun kaya duka komai black colour babu laifi shima ya hadu ,saurayi ne na yayin y'an mata a wannan lokacin,sai zuba kamshi yake,abokansa ne har biyu zagaye dashi dunata kirarashi ,Abduol kenan yaro maiji da tashe.kai tsaye cikin plaza din suka tura Kansu ,tsayawa yayi yana hangota Wanda dalilinta ne yasa ya shigo wurin yanzu,sosai take burgesa ga wata irin sha'awarta data damesa a haduwarsu lokaci daya,lashe baki yayi yace"sugar baby".takawa ya somayi ya doshi inda take. Itako bata San da wani Wanda ke binta ba,basket dinta ta dauka,ji kake gam,jikinsu ya had'u ,tafiya tayi luu zata fadi,harta rumtse idanuwanta Wanda suka ciko da hawaye ta sadakas da irin mumunar faduwar da zatayi. Saurin tarota yayi,ta fado bisa faffadan kirjinshi,wani irin Yar sukaji gaba dayansu lokacin da jikinsu ya had'u. Hakan kuma ya tilastawa Abduol da tawagarsa tsayawa cak,yayinda wani kululun bakin cikin ya masa tsaye a zuciya. Kallon kyakyawan fuskanta ya tsayayi,wani mumunan faduwar gaba ta ziyarceshi lokaci daya yaji rayuwarsa ta baya ta dawo masa,saurin sakinta yayi,ya duka ya soma tattare mata kayanta daya zubar. Itako kafeshi tayi da idanuwa,hankalinta a matukar tashe,tunda take duniya babu Wanda ya tab'a mata haka sai Shureim,gani take inama ace yana wurin inama ace shine,wasu zafaffan hawayene suka ci gaba da kwaranya a fuskarta. Kallon mamaki ya bita dashi ,da kuma tambayar kansa meya sata kuka,tsintar kansa yayi da fadin"kiyi hakuri bada sanina bane".yana zuwa nan ya aje mata basket dinta ya fita daga wurin,da wani irin gudu ya figi motarsa yayi gida hankalinsa a matukar tashe,sosai Iminat ta dawo masa a rai. Itama jiki ba kwari ta ida abunda zata ida ta wuce gida,saida tazo shiga gate sannan ta tabbatar akwai mai binta a baya,sharewa tayi ta shigewarta. Shiko Abduol shu'umin murmushi ya saki ,da murnar yaga gidan su Baby dinshi.Jan motarsa yayi kai tsaye club ya wuce,acan ya samu Yan matanshi sukaci gaba da sheke aya. Abduol ya taso cikin gata da sangarta,bashi da tarbiya ko kadan,duk laifin da Allah ya haramta shi yanayi,mazinaci ne mashayi ne,burinshi kawai dayaga yarinya ya lalatata yayi gaba,mayaudarine na bugawa a jarida,iyayensa ko kadan basa ganin laifinsa,komai zaiyi daidai ne,(Allah ka shirya mana zuri'a). Yanzu kam duk yadda yaso yayi controlling kansa ya kasa,wata iriyan bugawa zuciyarsa keyi ,wurin Aunty kawai yake bukatar isa,jiki na rawa ya shiga bedroom dinta ko sallama ya kasa, zaune take a chair tunda ta gansa haka ita kanta tasan damuwar tasa,zama yayi a kasa ya dora kansa bisa cinyarta ya fashe da kuka mai cin rai ga tsananin rauni da karya zuciya,batayi kokarin hanasa ba tasan shine kadai ke sanyaya zuciyarsa duk idan ya shiga wannan yanayin,bubbuga bayansa takeyi kawai,shiko be sauraraba saida yayi mai isarsa yaji zuciyarsa tad'anyi sanyi. *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 Vote Comment Share 09030953294 [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: ⚜💕⚜💕⚜💕⚜💕⚜ *SO D'AYA* NA *MARYAM ISMA'IL* *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ 36♾40 *ina gaesuwa a gareku masoyan So d'aya,kullun kara yawa kuke godiya marar adadi,wannan shafin nakune kuyi yadda kukeso dashi ,one love*. ➖"zaman me kikeyi har yanzu anan,kinsan na fada maki zamuje gidan Hajiya Halimatu tarba ,ke komai saikin bata lokaci".Umma ke Fada. "Waini Umma nafa shirya,zaman jiranki nikeyi,shinefa na tsaya waya da habeebty" cewar Amrah. "To ae saiki tashi muje din" Umma ta fada tana gaba abunta. Mikewa Amrah tayi ta rufa mata baya, driver ya kaisu har gidan Hajiya Halimatu, Masha Allah ko bangon gidan abun kallo ne tsayawa fadar tsaruwarsa bata lokaci ne. Da sallama suka shiga tankameman parlon gidan Wanda ya gaji da had'uwa,cike da murna hjy Halimatu ta tarbi aminiyar tata tare da rike hannun Amrah tace"Allah mai iko da a hanya naga Amrah wallahi bazan ganeta ba,rabon dana ganta tun tana primary school da naje America". "Wallahi kuwa,gadai ta nan kinga an zama budurwa,yanzu ae ta rika zuwa gaeshe da Ummarta" cewar Umma. Dariya duka sukayi,har kasa Amrah ta duka ta gaeshe da hjy Halimatu cikin ladabi. Sosai yarinyar ta burgeta sai nan da ita. Alhaji Isma'il ne ya fito yana kafa hula akai,yana fadin"jirginsu ya kusa sauka na wuce daukarsa". "Ohni Daddyn FAROOQ kama fini zumudi wannan ae,to ae ga Hajiya salamatu nan kwa gaesa ko" cewar Aunty. "Hm bazaki ganeba,I miss him ,ina bukatar naji dimin d'ana a tare dani,anzo lafiya Hajiya".cewar Uncle. " lafiya Alhmdllh"Umma ta fada. Cikin natsuwa Amrah ta gaeshe da Uncle kafin ya fita cikin sauri,mota biyar aka shirya domin dauko Farooq ,gudu kawai suke shararawa har suka iso Airport,hakan kuma yayi daidai da saukar jirgin. A hankali kamar bayason taka kasa haka yake tako matattakalar jirgin,sanye yake da White wando da whit t-shirt,daga suite dinsa zuwa belt,shoe,da agogo duka blue colour yayi masifar kyau ga wani irin sihirtaccen kamshi yana fitarwa,yana da cikar zati duk inda namiji yakai to wannan guy din yakai ga saje shimfide a kyakyawar fuskarsa,fuskars tamke take kamar an aeko masa da mutuwa,janyo trolley dinsa yayi ,ganin Uncle na masa murmushi yasashi sakin wani k'ayataccen murmushi Wanda ya kara fito da kyansa,FAROOQ ISMAIL kenan. Rungumar juna sukayi cikin farin ciki da soyayyar juna,a hankali yayi magana Wanda inba na kusa dashi ba,bazaka iya jin me yake fada ba a hankali ya furta"miss u Uncle" "Miss u too my Son,nayi murna da zuwanka". Murmushi kawai yayi ,suka rankada suka shiga Mota,inda ma'aekatansu sai gaesheshi sukeyi,hannu kawai yake d'aga masu,sukaja motar zuwa gida. Cike da takun izza da isa ya shigo cikin parlon Wanda hannunsa na sarke cikin na Uncle dinsa,murmushi Aunty ta sakar masa,shima hakan ya faru garesa ,da sauri ya karasa ya rike duka hannayenta biyu ya rada mata" I miss u Aunty". "Miss u too my Son,ya karatun?". Aunty ta tambaya. " Alhmdllh"kawai ya fada.sai lokacin ya kalli Umma yace"barka da wuni". "Barka dai yaron albarka,ya karatun?,sannu da hanya".Umma ta fada washe da baki. Tunda ya shigo dakin,gaba daya duka hankalinta ya koma garesa ,ta rasa natsuwarta gaba daya wata iriyar madiffafiyar soyayyarsa ta darsu cikin zuciyar Amrah,kallonsa kawai take ta kasa dauke idonta daga garesa,saurin zungurarta Umma tayi data lura da halin da Y'ar tata ta shiga lokaci d'aya. Firgigit ta dawo ,alama Umma ta masa data gaesheshi. Cikin in'i'na tace"Yaya Farooq,sanu da dawowa ,ya hanya?". Dago daradaran idanuwansa yayi ya zuba mata su,shi harga Allah be gantaba,be kuma San da ita a cikin parlon ba,wata iriyar zubawa tsikar jikinta tayi dukta tashi,lokacin da sukayi 4eyes saurin kawar da nata tayi,tabe baki yayi tare da mikewa ,saida ya kusa hawa stairs sannan yace" lafiya ,Alhmdllh, Aunty I need to rest "be jira amsarta ba ya haye sama abunsa. Duk yinin ranar Amrah sukuku ta yini hardai suka tafi Gida. *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 Vote Comment and Share [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: ⚜💕⚜💕⚜💕⚜💕⚜ *SO D'AYA* NA *MARYAM ISMA'IL* *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ 46♾50 Ajiyan zuciya yake saukewa kamar Wanda yayi wani aeki,ba laifi zuciyarsa tayi sanyi. Aunty kam hannayensa ta kama duka biyu tace"haba jarumin namiji,ya zaka kasa daukar kaddararka,ya kamata ka rage wannan damuwar kasan gobe zaka fara zuwa court ga visiting lectures din da zaka rikayi a department of low,u know yanzu aeki zai maka yawa kuma kwalwa na bukatar hutu Farooq,nasan duk inda IMINAT take tana tare dakai kuma nasan zata jiraka duk daran dadewa ,ka daina sanya damuwa a ranka indai har ka yadda da alkawarin da kukayiwa juna". Ko yaushe wannan sune kalaman da Aunty keyiwa Farooq ya samu saukin zuciya shiyasa duk inda yake yaji damuwa irin haka to saiya dangano da ita koda ta waya ne. Murmushi ya saki tare da fadin"I love u Aunty,kullun kece bango abin jingina a tare dani,Allah yabarmin ke" Shigowar Ameer yasa suka maida dubansu garesa tare da ansa sallamarsa. Ameer abokin Farooq ne,a London suka hadu tare sukayi karatu. Cike da ladabi ya gaeshe da Aunty,tare da zama bisa chair yace"aekin kayi ko,kamar wata mace daka zauna sai kuka,ni dama zan rigaka ganin IMI din in fada mata mijinta raggo ne wallahi". Dukan wasa yakai masa,shiko ya koma bayan Aunty yana masa kwalo. "Kaga dakata kada ka illatamin Dan saurayin da nake burin aurarwa ,ba Wanda bansan ranar girmansa ba" cewar Aunty. Kwafa Farooq yayi yace"zaka sani, dama dakaga Aunty saiku hademin kai ko ,zaka iskeni daki ae".mikewa yayi kai tsaye part dinsa ya nufa. "Aeko binka ba fashi,daga fadar gaskiya malam nata'ala" Ameer ya fada yana kunshe dariyar data taso masa. Wata Uwar harara Farooq ya banka masa yayi gaba don bayason yana ce masa malam nata'ala.yana shiga daki ya fada kan bed yayinda idanuwansa ke kallon sama. Turo kofar Ameer yayi,ko kadan be motsaba don yasan iyayensa sai Ameer su kadai ke shigowa dakinsa kai tsaye.yanzu kam very serious Ameer ya shigo dukya ajiye shakiyanci a waje,kallonsa yayi cike da damuwa,sosai yakejin Farooq cikin ransa kamar uwa daya uba daya,wata iriyar shakuwa da soyayyar juna ke a tsakaninsu,abotarsu ta zama Yan uwantaka,dukawa yayi ya soma cirewa Farooq shoe yana fadin"tunda kafison kullun ka ganni cikin tashin hankali zan daure haka". Tasowa Farooq yayi yace"Boddy(Amini) ,kayi hakuri badason raina bane,wani lokacinma bana sanin nayi ,kumin afuwa don niko rayuwa tazo karshe tunda har yanzu mahadinta bezo gareta ba". Saurin rufe masa baki Farooq yayi yace"nace ka daina fadan irin haka,inaji a jikina ta kusa zuwa gareka,na taho maka da labari mai dadi,amma na sameka kana halin naka". Waskewa Farooq yayi ya saki dariyarsa mai birgewa wacce baka ganinta sai yana gaban Ameer ko Aunty da Uncle,sosai kyawunsa ya ida fitowa saida yayi mai isarsa sannan ya tsurawa Ameer ido yace"u know zan gane ae ko baka fada ba,ur in love Boddy". Mikewa Ameer yayi yana sakin murmushi ya kwanta yana fuskantar abokin nasa yace"she is beautiful, gani daya ta tafi dani ,zuciyata na matukar sonta, inka ganta kamar hurul aen na aljannah". Dariyace ta kuma subucewa Farooq yace"mai yasa bata jiramu a lahirar sai munzo ba". Kwabe fuska Ameer. "OK Sorry,let us be serious wacce mai sa'a Ce wannan lokaci daya ta zubarmin da Boddy kasa haka,lallai itadin ta dabance" cewar Farooq. "We'll nasa amin binciken inda take da kuma sunanta,da gaske ni auranta zanyi,mahaifinta zan fara gani ya bani izinin fara nemanta". " Allahu saya,wannan dole in muka samota Aunty da Mami su bani goron albishir".Farooq ya fada. Dariya suka saka duka,haka sukaitayin firarsu cike da soyayyar juna. Ganin Motar Amrah hakan ya tabbatar mata da tazo gidan,kokarin daidaita natsuwarta tayi ta shiga parlon da sallama,Amrah Ce ta amsa da sauri ta taso ta rungumeta tace"beby I miss u,kin Dade inata faman jiranki". "Baby siyayyan kinsan da yawa ,so nake mu hada komai kafin mu fara zama busy" cewar Zeenat . Ciki suka karaso babu kowa parlon don haka suka wuce dakin Zeenat,a bed suka zube suka fara kallon kayan da ta siyo komai bibiyu ne kuma irinsu daya,sauke ajiyar zuciya Amrah tayi tace "baby u know what?". Girgiza kai kai zeenat tayi tace"saikin fada,dama naga akwai magana a bakinki". Dariya ta saki tace"baby kyakyawa ne ajin farko son kowa kin Wanda ya rasa,yana da class kai in takaice miki duk inda namiji yakai Farooq yakai,baby am in love,saidai damuwana d'aya yanadajin kai sosai bana tsammanin zai soni koya kulani,magana ma wahala take masa"ta karashe maganar a raunane. Kama hannuwanta Zeenat tayi suka zauna tare da fuskantar juna tace"waye shi ,meya mallaka dahar wannan kyakyawar budurwar tawa zatace tana sonsa yaki amincewa,lallai yana da sa'a a rayuwa,baby babu namijin dazai ganki ya k'iki,just ki kwantar hankalinki zamita addu'a zai kawo kanshi" (Hhh🤣🤣readers kunji wani mafarki fa da Zeenat keyi,da Neman rigima). Sosai maganganun kawar tata suka ratsata,ta kumaji dadi hankalinta ya kwanta,fira suka shigayi,tanata bawa zeenat labarin Farooq. *********** "When zamu ganshi Momy,kinsan ni ban sanshi bafa" cewar Shaheed,Wanda ya zama saurayi yanzu har yaje ss2. "Bakai kadaiba Broz wallahi muna missing ya Shureim " Manal ta fada. Murmushi kawai Momy tayi tace "Ku daina damuwa,inda rai da rabo kuma yana raye zamu ganshi,Ku cire damuwa a ranku kunga gobe zaku fara zuwa school,inaso na samu likita da lawyer a gidana,ga kuma nevy a gefena" Dariya sukayi duka,sannan suka tashi sukayi ciki abunsu. Guntun hawayenta ta goge ta daga hannu sama tace"ya Allah ni uwace,ya Allah ina rokonka ka karemin rayuwar Shureim aduk inda yake,ka kuma sakashi a hanyar daidai,ka kuma jikan mijina". (Nima dake gefe nace Ameen Momy😭😭). Tunda Momy ta koma Gombe gidan iyayenta,manema auranta da yawa sun fito taki tace bataso yaranta suyi agokanci,tabada isasun kudi a account don haka ta maida yaranta school,ta kumaci gaba da business dinta da takeyi tun mijinta nada rai na siyar da kayan mata Dana yara inda daga nan ta dawo abuja da zama ,Allah yasawa kasuwancin albarka yanzu haka tanada plaza har ukku a garin abuja,rashin uba baisa su Minal rasa wani abuba ko rashin tarbiyaba saidai kawai suyi kukan rashin mahaifi,amma Momy ta zama masu uwa kuma uba ,kuma bango abin jingina. *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 Vote Comment and Share [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: ⚜💕⚜💕⚜💕⚜💕⚜ *SO D'AYA* NA *MARYAM ISMA'IL* *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ 51♾55 Tunda da wuri ya tashi yau,saboda zuwa office, sanye yake cikin black suit sai inner fara yayi matukar kyau ya fito barrister Farooq dinshi tab sai zuba kamshi yake,sosai zai tafi da hankalin duk wata lafiyayyar mace data kallesa,kasa ya safko cikin takun kasaita da izza yana kada key din motarsa,da sauri ya karasa dining yayi hugging Aunty tare da bata fak a kumatu yace"sabahul khair ya Aunty ". Shafa kansa tayi cike da so da kauna tace"lafiya lau my Son,oya zauna kayi break kada ka makara". Kwabe fuska yayi ,domin shikam be damu dacin abinci ba takurasa yake ,sai ya yini beci ba kuma be damu ba saidai in Aunty ko Uncle ne suka basa. Hannu tasa ta janyo ear dinsa ,kara ya saki" auchhhhh Aunty da zafi fa". Zaunar dashi tayi,ta dingure masa keya,sannan ta hada masa tea farfesun Yan ciki ta tisasa gaba tana basa a baki kamar wani karamin yaro,yaci kusan rabi sannan yasa kukan shagwaba shi ya koshi bazaici ba,a dole ta kyaleshi ta rakashi har mota tayi masa addu'o'i kamar yadda ta saba duk'in zai fita,sannan ta dawo ciki,shiko ya tillah motarsa kan titi. Shirye suke tsab cikin maroon din gown suka yafa white Vail sosai kayan ya amshesu ba kamar Zeenat datafi Amrah haske cikin gaggawa sukeyin break,Amma ta kallesu tace"ae maganin mararsa tashi da wuri kenan,kuma kunsan yaune first day naku a school amma kuka tsaya shiririta". "Amma Allah mun tashi da wuri,shirin neda wuya,Amma" cewar Amrah. Mikewa Zeenat tayi da sauri tana fadin"Amma we are going"tare da figan jakarta,ganin hakan yasa Amrah ma rufa mata baya. Addu'a sosai Amma tayi masu da fad'a akan su kama mutuncinsu sannan suka fita,cikin mota daya suka shiga. ******** Zaune take a chair tasha wanka iya wanka,ga uban makeup ansha fuskarnan sai sheki takeyi,jin kanta takeyi babu ya ita, safkowar Mama yasa ta maida hankalinta gareta tace"inata jiranki kinsan zan fita da wuri amma kikaki fitowa"cewar Murja. "Ah haba Murjanatu na,kinsan abubuwan ke yawa,yanzu dai gashi,tashi maza ki wuce" cewar Mama tana mika mata bandir din Yan dubu daya daya,fuska turbune ta karba ta mike bako godiya ta dade idanuwanta da black glasses, wata shegiyar gown ne jikinta ta kamata sosai komai na jikinta ana gani a haka ta nufi school din bako dawi dar a jikinta.Murjanatu Kabir kenan yarinya maiji da kai. Daidai Department dinsu ta tsaya cak tanata karewa Yan matan dake wurin kallo a wulakance ita a dole tafi kowa,a fili tace"kai banga wurin zama ba nan"don haka ta wuce cikin holl din ta zauna tana latsa waya,yayinda kowa kebinta da kallo. Saida Minal ta rako Manal har Department dinsu sannan sukayi sallama. Ganin lecturer dinsu na zuwa yasa kowa saurin ida shiga holl din suka nutsu. Sosai su Zeenat suka gane lecture din da yayi yau,a matukar gajiye suka fito ba damar tafiya karfe 2:00 zasu koma,ganin lokacin sallah yayi yasa suka nufi masallaci domin gabatar da sallah. "Assalamu alaikum ,sannunku sisters" Manal ta fada. Cikin sakin fuska suka amsa mata,tare da matsa mata wurin da zata zauna,sosai suka gaesa ta fada masu sunanta,suna cikin hakan Minal tazo. "Yauwa ga twin nawa sis". Cewar Manal. Itama gaesawa sukayi kafin suka shiga donyin sallah,sun jima a ciki kafin suka fito don zuwa cin abinci. Capteria din ta hadu sosai,duk inda ka juya yaran manya ne,kowa sai harkar gabansa yakeyi cikin nuna shi wanine. " oh my God,Abduol tazo har gida,ga sugar baby dinka"Bashir ya fada cikin kosawa. Wata irin dagowa Abduol yayi yana lashe baki kamar wani tsohon maye yace"wow". Sukam zama sukayi ,littafan hannunta ne suka fadi baya tayi ta duka tare da dakkosu,before ta juya ya rike mata hannu yana wani murzawa cikin salon yaudara. Wani irin mumunan kallo ta watsa masa, tare da zabga ma fuskarsa kyawawan maruka guda biyu,sannan tace"kai wanne irin dakiki ne marar tunanin ,halan ance dakai kowama Dan iskane irinka".tana zuwa nan ta fige hannunta ta wuce tare da zama inda su Amrah suka daskare don mamaki. Abduol kam tsaye yayi kikam ya kasa dauke idanuwansa dake kanta kallo daya zaka masa kasan yana cikin tsananin mamaki da tashin hankali,a hankali ya daga idonsa ya soma kallon uwayen mutanan dake wurin kuma wai wannan yarinyar tsarar Murja kanwarsa shi zata dizga. Jan hannunshi Bashir yayi,take Yan matan su suka take masu baya, mota suka shiga kai tsaye suka nufi gidan gonar Abduol,suna shiga kai tsaye dakinsa ya shiga tare da bude fridge ya zaro kwalaban wine guda shidda ya soma tuttukesu a cikinsa surutai kawai yaketa saki. (Duk lokacin da Abduol ya shiga damuwa haka yakeyi ya shawu kuma sai ya kwanta da mata biyu ko ukku sannan yakejin sauki). Tsirara haihuwar uwarsu suka shigo dakin ba laifi suna da diri matan,kai tsaye kan bed din suka hau tare da kwanciya a gabanshi daya daga cikinsu ta mike ta fara kissing din kawar tata,tsotsar harshenta take tana saki tana kara kamowa,tana kuma shafa mata breast dinta,bakinta ta maido a breast din tana tsotsa tare da d'an cizawa ,tana kuma fingering din ta da karfi. Itako sai nishi take saki ashhhh washhhhh,daga kafarta daya tayi masa ta shigeta suna murza pin dinsu wuri daya,ihu suke ashhhh washhhh ,aeko da karfi Abduol ya fado masu ,murza nonuwansu yakeyi iya karfinshi ,tuni ya fita hayyacinshi,joy stick ta mike ,zirawa daya yayi yana sama yana kasa yayinda bakinshi ke tsotsar nonon dayar,haka yaitayi iya karfinshi kamar ya samu kayan wanki,lallai sun jigatu a ranar sosai,saida yayi realese sannan ya kwanta a wurin suko suka hayeshi baccin asara yayi gaba dasu. Da murna Ameer ya shigo office din Farooq tare da fada masa yace"Boddy an samo full details nata". Murmushi Farooq yayi yace"really ". " yes her name iz Zeenat,sunanta yayi kama da ita,sauran bayani zaka gani anjima". "Dukka wani rude da yawa,ni yanzu school zan tafi to" Farooq ya fada tare da tattara kayansa. "OK mu hadu anjima,zanje gida yanzu" cewar Ameer. Haka suka fito gwanin burgewa ,sallama sukayiwa juna kafin Farooq ya kama hanyar makaranta Ameer kuwa ya wuce gida. *Allah ka gafartawa iyayenmu kayi Mana kyakyawan karshe* *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 Pls Comment Share Vote [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ ⚜💕⚜💕⚜💕 SO 'DAYA By Maryam Ismail *Wanda nayi posting yanzu nayi mistake ba suna ba sunan book ayi hakuri ga real one nan,tsabar sauri ne* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ 56♾60 *readers a kara hakuri pls har yanzu dai jikin ne sai a hankali shiyasa kuke jina shiru* Wata iriyar zuciyace ta ciwo Zeenat watsar da cup din drink dake gabanta tayi ta kaiwa wurin duka ta mike ta fice a fusace,da sauri su Amrah suka rufa mata baya, Manal ta riko ta tace"sister pls cool ur mine". Wani irin tsuka tayi tace"Manal who is he dahar zai taba jikina?" Kallonta Minal tayi tace"yayi kuskure kam,amma nasan baxai kuma kwatanta maki irin haka ba,kiyi hakuri". Sai lokacin Amrah ta dago da niyar yin magana,abunda ta gani shine yasa tayi shiru ,a take wani farin ciki ya lullube zuciyarta ta saki wani kayataccen murmushi ,ba kowa bane ta gani illah Barrister Farooq yana tafiya cikin nutsuwa da kwarjini da burgewa,ganin zai shiga holl din da zasuyi lecture yasa tace"kuzo muje za'a fara lecture yanzu"bata jira ansarsu ba tayi gaba,saboda rokon da su Minal sukayiwa Zeenat yasa ta bisu zuwa lecture din,tunda ta tunkaro wurin zuciyarta ke tsinkewa gabanta na faduwa kankame jikinta takeyi alamun tsikar jikinta dukta tashi cikin karfin hali kawai ta shiga lecture din nan,tunda ta shiga kanta ke kasa ko kwakwaran motsi ta gazayi. Far da ido Amrah tayi tace"Baby look at him,wallahi shine my Farooq ,shine malaminmu kuma burin rayuwata". Murmushi kawai Zeenat tayi amma Sam ta kasa dagowa saboda yanayin da take ciki. Shikam Farooq bema san akwai mai kalarsu ciki ba,fuskarnan daure tamau yana basu tsarinshi,Zeenat bata gama tsurewa ba saida taji muryarshi ta daki dodon kunnenta yana fadin"idan na rigaka shigowa to bana bukatarka kadama ka batawa kanka lokaci",saurin rife kunnenta tayi tana karanto duk wata addu'ar da tazo bakinta. Daya dago ido zai hada dana Amrah,wani siriri tsaki ya saki shi a rayuwarsa ya tsani kallo,tattara kayanshi yayi kawai ya fice, kai tsaye motarsa ya tada yayi gaba abunshi. Mamaki abun ya bata jin ta tayi sakat ba faduwar gaba ba komai ,Alhmdllh kawai ta fada sannan suma sukayi bankwana dasu Minal,kowa ya kama gabanshi saida ta safke Amrah gida sannan ta wuce gida. Be ida sallamar ba ya tsaya cak,ganin Ameer yasha wanka cikin blue din shadda hada hula yayi matukar kyau sai zuba kamshi yake,ga Aunty a gefanshi. Kallonshi Ameer yayi yace"kai malam inzaka karaso ka karaso dallah ni sauri nike". Sake da baki Farooq ya kalleshi yana shigowa yana magana"yo ae kasan baka isa ba,I need to rest wallahi". "Aeko dole ka shirya aje a nemo izinin ganin y'ata kaima ka sani ae" cewar Aunty. Zama yayi a chair yana safke numfashi,wani harara Ameer ya kai masa. "Au harara ko kaifa ke nema to bari na huta"kwanciyarsa yayi a chair din tare da juya masu baya. Dafe kai Ameer yayi yace"oh no Buddy,kaga angon IMINAT,insha Allah tana nan kusa dakai ,ranar haduwa kawai kuke jira Allah ya kawo SHUREIM na IMINAT" Daga kwance yace"Ameen my Buddy kaci rakiya yanzu kuwa"wani tunani yayi ya saki wani kayataccen murmushi mai tsada Wanda ganinshi saika dace sai irinsu Ameer ,Aunty da kuma Uncle ke ganinshi. Rike haba Aunty tayi tace"ohni Halimatu wannan zamani,su Farooq ko kunya". Kiss ya sakar mata a goshi ,ya wuce daki,rufa masa baya Ameer yayi taimaka masa yayi ya cire kaya sannan ya shiga wanka,kafin ya fito Ameer harya fitar masa da kaya komai irin nashi,ga gefe Mug din Copee ya hada masa,fitowa yayi daure da towel ga kuma karami a hannunsa yana goge tudun suman kanshi gararar Ameer yayi yace"mugu kawai da yake hanani son hutawa akeyi". "Badai zance komai ba,shirya dai muje kafin nan". Cikin minti 20 ya gama shiryawa ya soma kurbar Copee ganin time yadanja yasa yadanyi sauri suka fito,saida sukawo Aunty Sallama sannan suka fice cikin Motar Ameer,Farooq ke driving dinsu har suka kai babu Wanda ya cewa wani uffan ,address kawai na gidan ya bashi,suna isa sukayi parking daidai kuma da fitowar gateman din gidan,fitowa Farooq yayi yana masa sallama musabaha sukayi sannan yace" don Allah mai gidan fa". "Eh Alhaji yana ciki bema dade da shiga ba" "Don Allah ace masa yayi baki" cewar Farooq,sannan kuma ya mika masa dubu biyar. "Ah to to,yanzu kuwa bari na shiga" kai tsaye ya wuce cikin gidan. Dawowa wurin motar yayi kwankwasa glass din Motar yayi tare da fadin"to saika fito Alhaji". Wahhhhh Ameer ya fada tare da dafa zuciya yace"zanga muradin rayuwa ta yau ,waini dadi". Harara Farooq ya watsa masa yace"Dan iska kawai sai kaita zama ,wallahi kuma na tafiya ta". Washe da baki mai gadin ya fito yace"Ku muje ance na kaiku dakin baki". Sai lokacin Ameer ya fito ,jerawa sukayi kamar wasu twins zuwa cikin gidan,har parlon mai gadi ya kaisu,sannan ya fito,suko suka zauna a carpet suna jiran tsammani. Mikewa Papi yayi tare da shafa kan Zeenat dake gefansa yace"ina zuwa Mama na". Ido kawai ta juya don jinta take gata nan. Shikam kai tsaye parlon baki ya shiga da sallama a bakinsa,Kansu a kasa suka amsa,"ah subuhanallah ya kuka zauna kasa don Allah Ku tashi kunji". Murmushi sukayi Farooq yace"a'a Baba nanma yayi"kallonsa Farooq keyi kamar yasan fuskar ganin bazai iya tunawa ba yasa ya share kawai.sai a lokacin Papi yaga fuskar Ameer sake da baki yace"Amiru Kaine kuwa ". Shima Ameer din dagowa yayi yaga Papi dariya yayi yace" Papi ,ashe gida ma nazo". "Ae bakason gidan,tun yaushe Alhaji Jafar ke fama kazo gidannan kaki".cewar Papi. Dariya sukayi duka,sannan Farooq yace " yau gashi tashi ta kawoshi". Shikam Ameer cikin zuciya fadi kawai yake Alhmdllh don yasan ya samu auran Zeenat harya gama. Sosai suka gaesa,ga gabansu an cika masu shi da kayan narmari. "Dama Baba munzo ne da wata magana,kuma sai akayi sa'a abunma duk na gidane"cewar Farooq. Sosai Papi ya gyara zama yace" ina sauraranka",. "Papi Ameer ne yaga Zeenatu yana so,shine mukaga be dace ba ace mun fara tararta ba tare damun fara neman izini ba,shine dama mukazo".Farooq ya fada yana Sosa kai. Dariyar manya Papi yayi yana jinjina kai da alama yaji dadi sosai sannan yace"eh gaskiya hakan da kukayi kun kyauta,Ameer ae Zeenatu kanwarkace ,Alhaji Jafar shima me bada Auran Zeenatu ne gaduk Wanda yaso,wannan ae mu zamuje neman aure wurinshi in nemawa yaro auran yarsa,Allah yayi maku albarka ,Ameer na baka auran Zeenatu zanga shi Alhajin zamuyi magana,bari a turo maka ita". Kasa yayi dakai yace" a'a Papi yau bamu fito da shiri ba,mun dawo jibi dama yau zuwan naka ne"cewar Ameer. "To Allah yayi maku albarka yasa alkhairi ya sunan dayan Dan nawa?". " sunana Farooq Papi" Sosai sukayiwa Papi godiya suka fito zuciya cike da farin ciki na cikar burinsu,Aunty na zaune parlo wani tsallan murna Farooq yayi ya rungumeta yace"Aunty na zama babba,aure zanwa Ameer an bamu auran Zeenat ". " to Alhmdllh, Allah yasa alkhairi,gobe zanje wurin Hajiyarku ,yarona ya girma".cewar Aunty. Shiko Ameer don dadi yama kasa magana sai washe baki yake don tsananin murna. *tirkashi reader's anya kuwa ,soyayya zata yiwa wadannan aminnan adalci kuwa?,ya zata kaya ga kuma Abduol a side,ga masu dakon so ,shin mezai faru tsakanin Amrah da Farooq* Sai naji comments daga gareku da yanayin bayananku kozanci gaba. *Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe* 🤲🏻 *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 Vote Comment Share pls [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: ⚜💕⚜💕⚜💕⚜💕⚜ *SO D'AYA* NA *MARYAM ISMA'IL* ( *MAJIDADIN KAINUWA*) *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ 61♾65 Papi kam cikin gida ya shiga da farin ciki daukar akan fuskarsa ,Amma kadai ya iske a parlo don haka yace "maza ki kiramin Mamana". " Papi wannan farin ciki haka,meke faruwa ne wai"Amma ta jefo masa tambaya. Kafin ya bata Amsa Zeenat ta fito zuwa kitchen, kallonta yayi cike da kaunar y'ar tasa "zo nan Mama na" ya fada yana nuna mata kusa dashi tazo ta zauna. Jiki a sanyaye ta karaso wurin ta duka kasa gabansa zuciyarta na tsananta bugu ,kanta kasa take kallo ta kasa koda Motsawa,Amma zama tayi donjin meke faruwa. "Mama na meye Matsayin Alhaji Jafar a wurina?" Papi ya tambaya. Murya dishe ta soma magana"Amininka tun yarinta yana da mahimmanci a rayuwarka ,zumuncin Ku yasa kun zama kamar uwa daya uba daya babu abunda bazaku iya yiwa junaba muddin befi karfinku ba"ta fada murya a tushe. "Na godewa Allah,dayasa kika fahimci taranmu,kinsan yafi karfin komai wurina,Mama na kada ki bani kunya ban taba neman alfarma wurinki ba toyau zan nema" Cewar Papi. "Ka daina fadin haka Papi na,Ku kuka haifeni,kuka raineni kuka bani dukkannin gata ban taba kukan rashin wani abuba daga gareku,ni mallakinkace Papi bani bukatar shawara ko rokona,kawai umarninka nake jira akan ko mainene " Zeenat ta fada murya na sarkewa. "Allah yayi maki albarka ,Mamana yau Ameer dana na wajen Abbanku Jafar yazo neman izinin zuwa wurinki,yafi karfin komai a wurina nimai nemawa Ameer aurene ako ina,wannan daliline yasa nace na bashi ke duniya da lahira,na yanke wannan hukuncinne saboda ganin na isa dake"Papi ya fada yana kallonta. Tunda ya fadi maganan aure kuma ya bada ita ga Dan Amininsa duka wata gaba ta jikinta ta daina aeki ta tsaya cak ta daina fahimtar komai a kanta wani bakon yanayi yayi nasarar ziyartarta tuni bugun zuciyarta ya tsananta ,kokarin daidaita natsuwarta tayi lokacin da hawaye ke shirin fara safa da marwa akan kyakyawan fuskanta kokari rikesu tayi murya na rawa tace"ka cancanci fiye da haka Papi na,insha Allah zan kasance mai maka biyayya duk runtsi har karshen rayuwata" bata jira cewarsa ba ta mike da sauri tayi part dinta dukda kafarta ta kasa tsayawa Sai kyarma take tana shiga daki ta bango kofa tare da danna mata key ta sulale jikin kofar ta fadi dab'as Sai lokacin hawayen da take makalewa suka samu damar fara ambaliya a fuskarta kamar an bude fanfo wani irin sarawa kanta keyi cikin kuka tace"me yasa zakamun haka Yaya Shureim kasan zuciyata na dade da badata gareka,bani da Wanda yafika nayi tsawan shekaru ina begen sake ganinka Kaine burina SO 'DAYA ne na dade da badashi gareka,na rike alkawarinka tsawan shekaru amma yanzu jiki rinka na zuwa gareni yasa zan rasa damar ci gaba da kula da alkawar........"bata karasa maganarba kuka ya kuma kwace mata a wurin kuka take wewewe kamar za'a zare mata rai. Amma dake jikin kofar daga waje, Wanda ta biyotane tun tasowarta ,tuni taji hawaye itama yanabin fuskarta ga tsananin tausayin y'ar tata da takeyi,saurin barin wurin tayi donba zata iya jurar kukan Zeenat ba. Itakam Zeenat tayi kuka kamar ranta zai fita,har muryarta ta dishe ga wani irin azabban zazzabi dake nukurkusarta,da rairafe ta shiga toilet wanka tayi tana fitowa ta zura rover gown ta haye bed ta kudundune tana kyarmar sanyi har hakoranta na hadewa. ********* Tafiya sukeyi gefan wani katafaran plaza ,wayane a hannunta Sai magana take ,yayinda Farooq ke binta rike da manyan ledojin da sukayo siyayya ka''idar Farooq ne baya siyayya a daukar masa kaya tun yana yaro,dukawa yayi da niyar kyara rikon kayan dake hannunsa ,a firgice ya dago ganin motar data nufo Aunty gadan gadan zata bigeta da azabatattar kara yake fadin"Mom,Mom,Mo..........". Still ta juyo tana kallonsa fuskarta dauke da farin ciki najin abunda take burin jira tsawan shekaru waiyau itace Farooq ya kira da Mom murmushi tare da hawaye ta sakesu lokaci d'aya,shikam nuni yake mata ta kauce taki, iya karfinsa ya rugo ya janyota ,motar ta bige iccen dake wurin. "Mom kullun kekemin fada na rika lura da hanya amma yau gashi kin tsaya waya da an bigeki kinyi tunanin halin dazan shiga nida Uncle" cewar Farooq,karbar wayar hannunta yayi ya rike mata hannu suka shiga mota,driver yaja sukayi Gida. Murmushi dauke a fuskarta tace"My Son accident shiya jawo Mani abunda nakesonji tsawan shekaru". Kallonta kawai yayi ya juya,suna isa Gida ,a parlo suka iske Amrah shiko ansa gaesuwarta beyiba ya shige dakinshi,Mom Ce ta iso wurin ta cike da fara'a. Kuyi hakuri da wannan pls ,insha Allah inna samu hali zakujini da dare. *Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe* *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 *MAJIDADIN KAINUWA* Pls Vote Comments Share [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: ⚜💕⚜💕⚜💕⚜💕⚜ *SO D'AYA* NA *MARYAM ISMA'IL* ( *MAJIDADIN KAINUWA*) *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ 66♾70 "A'a my Daughter yaushe kika shigo mun fita da yayan naki" cewar Mom. Dariya Amrah tayi ta duka har k'asa ta gaishe da Mom sannan tace"a'a mom babu komai ban dade da shigowa ba ae". "Sannu da zuwa y'a Umman taki?" Mom ta jefo mata tambaya. Cikin sakin fuska tace"Umma na gida ,tace na gaisheki ma". Fitowar Lafi mai aiki yasa Mom kallonta tana fadin"ladi ki had'amun abincin Farooq na kai masa yanzu". Cikin girmamawa ladi ta amsa da "to" tayi kitchen donyin aekin da aka sakata. "La Momy wai ke da kanki zaki kaiwa Yaya abincin gani a zaune,ki barshi bari naje a had'a Momy" cewar Amrah. Dariya Mom tayi tace"ah lallai yau kice na huta,kinga in masu aeki suka kai yarda aka aje,haka ake daukowa kam". Dariya kawai Amrah tayi ta wuce kitchen ta iske Ladi karbar aekin tayi ta hada komai a tray ta dauka lokacin data fito Mom bata parlo don haka kai tsaye ta nufi d'akin Farooq inda zuciyarta ke tsananta bugawa dukta tsorace ,knocking ta farayi amma shiru ba amsa. Tsuka yaja ,yana kwance duka jikinsa yana kallon sama dara daran idanuwansa ya lumshe yana k'ara jin karan buga kofar na shiga har cikin kansa,murya cunkushe dason sanin waye yasa yace"yes come in". Jiki sanyaye ta tura kofan d'akin ta shiga ,kallo d'aya yayi mata ya kawar dakai gefe ba tare da yace komaiba cikin zuciyarsa yace lallai ma wannan yarinyar zata kawo masa abinci,kuma ma har bedroom dinsa. Jin maganarta kusa dashi yasashi saurin mikewa zaune yana aeka mata da mugun kallo. Dakewa tayi tace"Yaya Farooq ga abincin ka nan ,inji Mom ,bari na zuba maka"cewar Amrah . Wani wawan kallo ya mata,hakan yasa tayi saurin kawar da idanuwanta daga cikin nashi,murya cunkushe yace"u can go,and ya kamata kisan mata basa shigomin d'aki". Ganin yayi maganar babu wasa,yasa ta mike jiki a sanyaye ta fito. Shiko Farooq mamaki ne kawai ya cikashi na wannan yarinyar lallaima tanason rainashi dole yayi maganinta ,yanda koda an turota dakinsa bazata kuma gigin shiga ba. ************** Abdul ne zaune a parlonshi ga kwalbar wine yana sha mikewa yayi tsaye yana karewa abokanansa kallo cikin d'aga murya yace"lallai wannan yarinyar ta tabka babban kuskure a rayuwa ,harni zata wulak'anta,to hukunci mafi sauki shine a baza yara duk inda take a kawoman ita,amma kafin nan dole gobe na had'u da ita school itama zata gane kuranta ne". Dariyar mugunta suka sheke da ita bash yace"aeni namaga dauriyarka wallahi kwana nawa amma ka tsaya baka nunawa wannan yarinyar darasi ba inda koda sunanka taji saita russuna". Murmushi kawai yayi ,ya juya tare dajan budurwarsa yayi ciki da ita. (Ana wata ga wata fa🤔🤔ko meye hukuncin da Abduol zaiwa Zeenart ). ******** Cikin daran ranar Papi da Abba sukayi magana akan auran Ameer da Zeenat sosai Abba yaji dadin karamcin da Papi yayi mashi,anan suka yanke nan da one week zasu saka ranar bikinsu.cike da farin ciki suka rabu da juna da kuma k'ara girmama abotarsu,sannan Abba yace"tohm d'an naka yace ace zaizo gobe insha Allah sai a fad'awa Zeenat din". "A'a ba komai ae gidansu ne ko yaushe ya shirya baya buk'atar neman izinin kowa kawai yazo" cewar Papi. Sun jima suna fira kafin suka rabu kowa yayi gida wajen iyalanshi. Zeenat ko ganin kwanciya bata yi mata,kuma bataso iyayenta su fahimci halin da take ciki yasa ta mike ta soma duba magani,paracetamol ta sha sannan ta saka dogon riga na rover,jin ana knocking kofar d'akin yasa tayi kokarin daidaita natsuwarta tazo ta bud'e kofar,dama Amma tayi zato kuma ita din Ce. "Kizo Papinki na kira" daga haka ta juya ta wuce. Nannauyar ajiyar zuciya ta sauke sannan ta wuce d'akin Papi,a zaune ta samesu bayan ta gaeshesa ta duka k'asa tare da fad'in" Papi gani" "Yauwa Mama na,dama Ameer ne yace,ace miki zaizo gobe saiku fara shiri". Cewar Papi. Murmushin karfin hali tayi sannan tace" to Papi ba damuwa,ae shima gidansu ne ko bani ,Allah ya kaimu lafiya".Zeenat ta fad'a cike da dakewar zuci. Albarka Papi yaita saka mata,sannan ta mike tana juyawa wasu zafafan hawaye suka soma zarya akan kyakyawar fuskarta. *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe. Pls Comments Vote Share [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: ⚜💕⚜💕⚜💕⚜💕⚜ *SO D'AYA* NA *MARYAM ISMA'IL* ( *MAJIDADIN KAINUWA*) *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ 71♾75 Kai tsaye d'akinta ta shiga, fad'awa tayi akan bed dinta kuka ne ke kokarin kub'uce mata tayi saurin toshe bakinta ,yayinda hawaye kebin gefen kyakyawar fuskarta,ba zato ba tsammani taji an dafata wata iriyar mumunar fad'uwar gaba ya ziyarceta ta juyo a firgice,wata iriyar nannauyar ajiyar juziya ta saki sakamakon ganin fuskar Amrah Wanda a zatonta tasa Amma Ce. K'ura mata ido Amrah tayi cike da damuwa da kuma son ta gano yanayin da kawar tata take ciki,don harga Allah takejin damuwar amininyar tata ,murya cunkushe tace"Baby meke damunki?,wacce iriyar damuwace tasa kika shiga wannan halin kinga ko yadda kika koma?". Faahewa ta kumayi da kuka ta fad'a jikin Amrah ,riketa tayi sosai tare da bubbuga bayanta(like my aminiyas 🤪lol) Saida tayi mai isarta sannan ta dago jajayen idanuwanta tana kallon Amrah cikin tushewar murya a dishe ta soma magana kamar maison koyon magana tace"Baby Papi yazomin da zance mafi girma a gurina,Papi yana so na auri yaron abokinshi,ke in takai ce maki harsun gama magana daga jiya zuwa yau,dukdadai Ameer shiya ganni yanaso"ta karashe maganar fuskarta fal damuwa. Dariya sosai ta kub'ucewa Amrah ,kwab'e fuska tayi tana zuba mata harara,ganin abun ba zai k'are ba yasa tajuya mata baya,kunshe dariyar da takeyi tayi tare da saita kanta tace"sorry Baby yanayin da kikayi maganan ne ya bani dariya,amma bazan sake ba ". Banza tayi mata ,janyo ta tayi suna fuskantar juna tace"ni tambayarki zanyi ,Allah yasa dai kin ansawa Papi?". Jinjina kai tayi almar eh. Murmushi Amrah ta saki tare da fadin"Alhmdllh,kinyi kokari ,Baby ki fahimceni bawai ina dariya ne ba don ban damu da halin da kike ciki ba ,a'a kisani cewa farin cikinmu yana tafiya tarene kuma da bakin cikinmu,bazan b'oye makiba a gaskiya naji dadin abunda Papi yayi d'ari bisa d'ari,rayuwa tafiya take ,kwanakinmu karewa suke,tabbas nasan matsalarki amma har tsawan wanne lokaci kikeso ki d'auka wurin jiran Shureim?,Wanda baki da tabbacin shin yana raye,tunda a gabanki aka bigeshi,in yana da rai shin kina tunanin beyi aureba kokuwa be manta dakeba,kada kiji zafin kalamai na,nima nayi haka ne don nemawa rayuwarki mafita,tosu iyayen namu zasu tusaki gaba ne suyita kallo ga masuso sun fito,mafitarki d'aya Baby ki karbi zabin iayayenki hannu bibbiyu bazaki taba dana sani ba,sannan ki tashi tsaye kiyita gayawa Allah damuwarki n tabbatar zaifi maki wannan kukan da zakiyi tayi,gara hawayen su zuba a prayer mat dinki inaga zaifi". Hannu tasa tare da goge hawayen idonta tabbas zancen Amrah gaskiya ne to amma ya zatayi da soyayyar Shureim da tayi mata katutu a zuciya batabar wuri ko kadan ba,akowanne lokaci kara yad'uwa takeyi a cikin zuciyarta. Kallonta ta mayar ga Amrah Wanda itama din ita take kallo cikin sanyayyar murya ta soma magana"Baby bawai na kasa daukar shawararki bane,a'a nima inaso nayi haka,saidai cire soyayyar Yaya Shureim a raina tamkar raba gangar jikina da ranta ne,ko kinsan cewa ina rayuwa ne dominshi,duk wani minti na rayuwa idan nayishi ban tunashiba to tabbas bana cikin hayyacina,nayi rayuwa dominshi kuma zan mutu dominshi,SO 'DAYA ne kuma n Riga na bashi inda ya dace kuma bana dana Sani,zuciyata bata tare dani,zan auri Yaya Ameer badon soyayya ba saidon biyayya ga iyaye,ki tayani da addu'a Baby". Rungume juna sukayi cike da kaunar juna. (Yah Allah ka bamu kawa ta gari,Ameen). ******** Yau ta kama ranar da Ameer zaizo gidansu Zeenat,sosai ita da Amrah suka tsaya sukayi masa girki na gani na fad'a,cikin kankanin lokaci suka hada komai da zasu buk'ata,a dakin baki nan suka shirya komai,kafin suka hawo sama,phone dinta kirar Samsung ta soma ruri tare da neman agaji,number ne ya bayyana jikin screen din,kallon wayan take da mamaki dondoi ta tabbatar bata da Wanda zai kirata balle a irin wannan lokacin,jiki ba kwari ta dauka sallama dauke a bakinta. Jin muryar tata yayi har a cikin kwalwar kansa, sosai siririyar muryar tata ta kawatashi,amsa sallaman yayi tare da fad'in"ranki shi dade my wife to be,sunana Ameer". Wata iriyar zabura tayi a tsorace ko kad'an bata tab'a tunanin wani zai kirata da sunana wife ba,dakewa tayi murya kasan mak'oshi ta furta"ina wuni". "Lafiya lau,my Angel ina fatan kin shirya zuwan mijin naki"?ya karashe maganar cike da zolaya. Murmushi kawai tayi ,ta furta" sure". "OK on my way" cewar Ameer. "Allah ya kawoka lafiya" bata jira cewarsa ba ta kashe wayar ,jugum tayi tare da dafe kanta da duka hannayenta biyu. Turo kofar Amrah tayi da sauri tare da fadin"Baby zanje home ,Umma na jirana zatamin aeka,amma banji dadi ba na rashin ganin mijinmu ba". Murmushi ta sakar mata tace"Baby yanzu ni kadai zan tarbeshi,gaskiya kunya nikeji ni".zeenat ta karashe maganar da yanayin shagwab'a. Dariya Amrah ta soma tana fadin"kajimin Baby,to inda auran akayi dani zakiyi zaman gidan mijin?,garama ki mike asha soyayya ki bada kai bori yahau Mrs Ameer,ni kinga tafiyata"ta karashe maganar tana sab'ar gyalenta ,ganin Zeenat zata rukota yasata fita da sauri taja kofan ,kai tsaye Amma taje tayiwa Sallama sannan ta wuce gida. Mintina kad'an Lami mai aeki ta soma knocking kofar dakin . D'an tsaki taja a dakile tace"come in". Cikin nutsuwa ta shigo d'akin har k'asa ta duka sannan tace"Aunty zeena bak'in sun iso ,an saukar dasu". "OK zaki iya tafiya ina zuwa" ta fad'a a takaice. Mikewa Lami tayi ta fice. Saida ta mike naga kwalliyarta ,Riga da siket ne na material red sai pattern din brown dinkin yayi matukar yi mata kyau sosai,simple makeup ne a fuskarta amma ta haska abunka da farin fata,gyale brown ta yafa ta kuma feshe jikinta da turare sannan ta fito ,kai tsaye d'akin da aka saukar dasu ta dosa,saidai kuma me ta nemi natsuwarta ta rasa ga tsanin fad'uwan gaba dake damunta soma karanto innalillahi wa'inna ilaihir raju'un kawai takeyi har tazo kofar dakin,jiki sanyaye ta shiga bakinta dauke da sallama . Amsa sallamar Ameer yayi,tunda ta shigo ya kafeta da idanuwa har ta zauna nesa dasu,shigo gogan naku kansa a k'asa be dagoba ballan tana yace wani abu. "Sannunku da zuwa ya hanya?". " lafiya lau,Alhmdllh yah muka sameku"cewar Ameer. "Alhmdllh lpy " kawai ta iya fad'a. Mikewa tayi tare da zuba masu drinks a cup tace"bismillah"tun d'azu bakusha komai ba. Sai a sannan Farooq ya d'ago kyawawan idanuwansa ya dube tare da fad'in"na gode Mrs Ameer". Wata iriyar zubawa tsikar jikinta tayi sanadiyar had'uwar da idanuwansu sukayi,da kyar ta samu ta koma mazauninta tana maida numfashi da kyar da kyar. Shikam Ameer kurbar drink din yayi sannan yace"kamar yadda kika sani sunana Ameer Jabir,a gaskiya tun ranar dana fara ganinki a mall naji na kamu da sonki sbd natsuwarki da kuma hankalinki donko a shigarki mutum zai fahimci kin fito daga gidan mutumci ne,tun daga lokacin kuma kikaimin sata, duk inda nake tunaninki ban kuma San ina zan sameki ba". Zaro ido tayi hankalinta tashe ta dafe kirji baki na rawa tace"Sata kuma,mena sata". Yanayin yanda tayi magana ya bashi dariya ,saida yayi mai isarsa sannan yace"satar zuciyata mana,shine na biyoki na karba". Sai lokacin Farooq yayi murmushi yace"itama bata tsira ba kenan". Zeenat kam karkarfar ajiyar zuciya ta sauke tana murmushi donta lura Ameer din akwai barkwanci. "Tun daga lokacin nasa aka bincikomin komai na dangane dake,saida nazo neman izini na gane cewa ashe y'ar gida Ce,Zeenat banaso ki duba dangan takarmu ,karki matsawa kanki,babu dole nafiso ki soni don Allah badon alfarmar zumuncinmu ba,ki nutsu ki bani amsa".Ameer ya karashe maganar. Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe🤲🏻 *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 Vote Comment Share Maji dadin kainuwa [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: ⚜💕⚜💕⚜💕⚜💕⚜ *SO D'AYA* NA *MARYAM ISMA'IL* ( *MAJIDADIN KAINUWA*) *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ 81♾85 This page iz dedicated to Kainuwa writer's association Da sallama Amrah ta shiga room din mahaifiyarta ,jefar da bag dinta tayi tare da fad'in "ashh na gaji da yawa". Harara Umma ta zabga mata sannan tace"ba dole ki gaji ba,kina can kina taya wata gyaran mijinta ke ko ko oho tunda baki kishin kanki ko". Ko kad'an bataji dadin maganar Umman tata ba ,basarwa tayi tare da fad'in" Umma kin kirani". "Eh ba dole ba,na kiraki ne ki fad'amun wanda kike so,don ba zuba ido zanyi ba ,wannan yarinyar tayi aure ta barki ba"cewar Umma. " oh Umma,meyasa kikeson canza hali bayan ba haka kike ba,kina matukar son Zeena ada,Umma ko kin manta aure lokaci ne"ta jefo mata tambaya. Harara Umma ta gallah mata tace"to sannu wacce ta yankewa wa'azi cibi,Ce maki nayi yanzu ban sonta?, kawai aure ne bana so tayi ta barki ,kina yawan bin gidanta". Murmushi kawai Amrah tayi sannan tace"nikam Umma mutum d'aya na gani na bawa SO 'DAYA,yafimin komai gani d'aya na kamu da sonsa, ba kowa bane Umma daya wuce Yaya Farooq saidai shi kwatakwata hankalin sa baya kaina ,na lura yana dajin kai,Umma a matsayinki na uwa kuma mai sona farin cikina d'aya ki bani shawarar ya zanyi ya soni"ta karashe maganar a raunane. "Alhmdllh,Allah na gode maka,ashe har yanzu zan had'a zuriya da Hajiya Halima,ki kwanatar da hankalinki anyi an gama ,babu abunda zai gagara" Umma ta karashe maganar da zallar farin ciki. Dariya Ce ta sub'ucewa Amrah ,rungume Umma tayi cike da tsantsar farin ciki. ******** 2weeks later. Yanzu kam ba laifi Zeena ta saki ranta,domin Ameer yana da saurin sabo ga barkwanci uwa uba yadda yake tarairayarta kullun yana cikin kiranta da bata kulawa ta musamman,tabbas tasan ba son Ameer takeba amma babu tsanarsa a ranta ga wani girmansa da take gani ,yana da k'ima a idanuwanta lallai shid'in mutumin kirki ne ta yarda da wannan baya da halin mazan zamani. Cikin sauri ta fito sanye cikin White gown ta matukar yi mata kyau veil black da jaka da shoe ta saka tayi matukar kyau sosai dukda babu tarkacan makeup a fuskarta ,hannunta rike yake da handouts, cikin sauri ta shige motarta ta cillata akan titi a guje don sosai tayi latti yau,Zeenat kenan matashiyar yarinya. Cike da fara'a yake shirinshi lokaci zuwa lokaci yana sakin k'ayataccen murmushi yayi kyau sosai cikin shigarsa ta kananun kaya. Zuba masa ido bash yayi ganin irin yanayin farin cikin da yake ciki kasa jurewa yayi saida yace"my friend waiyau me ya kawo wannan farin cikin kodai ta samu ne?"Bash yayi tambaya. Daure igiyar takalminsa yake sai da ya nisa sannan yace"ranar daukar fansa kashi na d'aya",yana fad'an haka ya mike tare da zurar key din motarsa.shima bash din binsa kawai yayi suka wuce scul kai tsaye ,cikin minti kalilan suka isa, kai tsaye capteria suka nufa don yana da tabbacin dole su had'u anan. A gajiye likis suka fito lecture,shafa ciki Amrah tayi tare da fadin "ashhh wallahi yunwa nikeji sosai,muje muci abinci". " kamar kinsan mezance kenan ,balle na hango twin sis tana zuwa,lecture din yau dukta kwashe mana abinda mukaci"Manal ta fad'a da muryar tausayi. "Amma wallahi Ku raggaye ne,duka awarmu nawa, acici kawai daku" zeenat ta fad'a tanayin gaba. Tare suka tafi harda Minal,kowa abinda zaici ya fad'a,Zeena lemu kawai ta buk'ata,fira kawai sukeyi ,ko kad'an bataga Abduol a cikin wurin ba,shikam taku yayi har zuwa inda take yad'an rangwafo tare da fad'in "am really sorry my Friend, ki yafemin abunda nayi miki pls". Had'e fuska tayi kamar an saukar mata da mutuwa,ganin haka yasa yayi saurin yin baya tare da sakar mata murmushi,chair dinshi ya koma yana kare mata kallo. " kunga ni Ku sameni a mota,bazan iya jurar zama wuri da irin wadannan mutanan a wuri ba"Zeena bata jira cewarsu ba tayi gaba. Wani d'alibi dake bayanta ya kwashe da dariya tare da fad'in "call me a pool". Ras gabanta ya fad'i,duka wurin suka dauka da ihun" call me a pool". Kafin kice me,sun zagayeta,tuni idanuwanta suka ciko da hawaye,kallon tuhuma take aekawa Abduol dashi,shigo dage kafad'a yayi tare da murmushi ya fice yabar wurin. Da gudu itama ta fito tana kuka sosai kamar zata sike,ko ganin gabanta batayi. Fitowarsa kenan daga mota,jin abu yayi ya fado mashi,jin tana kuka kamar zata sike yasa ya tsurawa paper din fake manne a bayanta tare da karanta abunda ke jiki ga d'alibai sunata fad'a da karfi. Jin ta jikin mutum yasa ta saurin d'agowa. Allah ka gafartawa iyayenmu,kayi mana kyakyawan karshe. *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 Vote Comment Share [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: ⚜💕⚜💕⚜💕⚜💕⚜ *SO D'AYA* NA *MARYAM ISMA'IL* ( *MAJIDADIN KAINUWA*) *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ 76♾80 Hawayen dake mak'ale a idanunta tayi saurin gogewa don bata buk'ar su gani,wani irin bugawa zuciyarta keyi da sauri sauri Wanda ke kusa da ita ze iya jiyo gaka daurewa tayi ta soma magana a hankali"babu komai Yaya Ameer na amince ,Allah ya shige mana gaba,babu Wanda yayi min dole". Wani irin murmushi ne ya subucewa Ameer ,don jin soyayyar Zeena yake har cikin ransa a hankali ya furta"Alhmdllh,amma naji dadi sosai my princess ". Haka sukaitayin fira jefi jefi mafi aka sarin firan Ameer keyinta gashi da tsokana,shikam Farooq har suka gama firansu be kuma saka masu baki ba,saida suka shiga gaishe da Amma,sun jima a gidan kafin suka tafi bayan ya cika Zeena da abubuwan arziki don sosai yayi mata siyayya . Da k'yar take taka kafarta hardai ta samu ta iso gaban tankameman photon Shureim kamar ayi masa magana ya fito,sosai hawaye suka soma zuba daga idanuwanta,dukawa tayi gaban pic din tace"Yaya Shureim banyi zaton zaka iya daukar wannan tsawon lokacin ba tare daka zo gareni ba,na rayu da soyayyarka amma sai gashi yanzu na gagara rike maka alkwarin dana dauka maka,kuma hakan baya nufin ba bude zuciya wa wani ne,ka yafe mani yau na karbi soyayyar wani bayan taka,ka yafemin" daukar pic din tayi ta turashi bayan bed ta fad'i a wurin tare da fashewa da matsanancin kuka. ********* "Ohni Aysha fito ,fito" Kawu kabir ke fad'i yayinda ya shigo a rud'e sai zufa yake ya kasa zaune ya kasa tsaye. Cikin sauri Mama Aysha ta fito a matuk'ar razane hawaye shabe shabe a fuska tana fad'in"na shiga Ukku ni Aysha ya zanyi da wannan abu". "Ke dallah ni ki saurareni,ba kuka na tambayeki ba,customs sun kama mana kaya harna million 30,Wanda nayo order,wannan tashin hankali har ina".kawu kabir ya idasa maganar a rud'e. Kuma fashewa da kuka Aysha tayi tana fad'in "wannan Allah turene,ya zamuyi,kaga yanzu Sule ya kirani a waya duk wata kaddararmu dake kauye da runbum da aka Tara amfanin gona ya kama da wuta kur'mus". A razane kawu ke kallonta tare da dogon salati hankali tashe yace"yanzu ki daukomin jakar kudin nan dana baki ajiya muga kuma ya zamuyi dole mu tashi tsaye". Cikin gaggawa Mama ta shiga d'akinta don daukar kud'in da ta ajiye,saidai me kud'i sukace daukeni inda kika ajiye,hannu kawai ta daura aka duka dakin saida tayi mishi bazabaza babu jakar kud'in nan babu alamarta ,da gudu ta fito tana fad'in" Alhaji banga jakarba,wallahi sun dauketa,kama ni ba shigarmin d'aki akeyi ba" Wata Uwar tsawa Kawu ya daka mata ,tare da fad'in "harkin isa,kice haka ke ko yaranki zaku dauka INA Murja da Abduol?". Kafin ya kuma magana Murja ta shigo gidan fuska daure,3quater ne jikinta sai T-shirt kannan yasha gashin doki ,shigowa tayi ko sallama babu,bata ko kalli itayenta ba ta nemi chair ta zauna tana maida numfashi. " haba Murja daga ina kike, kwananki hudu baki gida,babu kuma labarinki"cewar Mama Aysha. "Ke wannan ta dama,ke gidan ubanwa kikaimin kud'i ,shegu masu halin beta ko Ku fiddomin kudi kona sa a rufemun Ku" kawu ya fad'a a hassale. Rai b'ace Murja ta mike tana jarewa iyayen NATA kallo sannan tace"kud'i daka bani ajiya ko,so nawa nake Ce maku banason ihu akai ,kuzo Ku wani dameni kud'i kuma ban dauka ba ,banason damu". Daga hannu yayi zai sharara mata mari,cikin sauri Abduol dake shigowa yanzu yace"haba Dad ,dakata mana ,kawai daga magana sai duka,to bata dauka din bane ae". Wata dariyar mugunta Murja ta sheke da ita tace"aeda ka barshi yayi kuskuren marina,wallahi daduk abunda kuka aekata saina fad'awa duniya ,an fad'a maku cin hakkin maraya wasane"tana zuwa nan taja tsaki tare dayin gaba abunta. Dariya kawai Abduol yayi tare da fad'in "kud'i dai nina dauka,saka makon na tambayi kudi an hanani,kuma dai baga na ubanane". Cikin zafin nama Kawu ya cafko wuyan Abduol yana fad'in" ka cuceni,ka gama da rayuwata". "Mtwww ni ka sakeni malam,kadai cuci kanka, kaida ka kashe Dan uwanka kan dukiya" hannu yasa ya ture kawu gefe yayi ficewarsa. Kawu kam tuni ya sarke da tari yana dafe zuciya ,faduwa yayi kasa a sume. Ihu Mama Aysha tasa tana girguzashi amma shiru,don haka rasa aka daukeshi suka nufi asibiti. Dama karshen alewa k'asa. ****** "Wallahi Momy da gaske nake,wannan lecturer din sak Shaheed har tafiyarsa,zanso ki ganshi Allah saidai shi sunanshi barrister Farooq". Cesar Minal. Dariya kawai Momy tayi tare da fad'in " halittar Allah kenan". "Ni wallahi inna ganshi sai na rikajin wani iri,kamar jinane shi" cewar Manal. "To sai kuyitayin addu'a,Allah ya nuna mana Yaya Shureim, bawai tunani ba,kuma Allah ya tsaresa duk inda yake" Shaheed ya fada. Duka parlon suka amsa da Ameen. Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe🤲🏻 *AlKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 Vote Comment Share Maji dad'in kainuwa [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: ⚜💕⚜💕⚜💕⚜💕⚜ *SO D'AYA* NA *MARYAM ISMA'IL* ( *MAJIDADIN KAINUWA*) *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ Follow me on Facebook Maryam Ismail (maji dad'in Kainuwa) 91♾95 Kallon Daddy kawai yakeyi ya kasa koda motsi daga inda yake,idanuwansa sun bushe k'am,zuciyarsa ta daskare ,ko kad'an baya fahimtar me Daddy ke cewa. "Farooq,karka takura kanka ,ba dole shawara ce wannan ,kasan banason damuwarka" cewar Momy. Wani murmushi ya saki tare da d'ago kansa,fara'ar karya ya dakko tare da dorawa akan fuskarsa "haba Momy narh ya zakice shawara,ae karki damuwa ,kinfi karfin komai wurina,na tabbatar kinason aurena da yarinyar ,kawai kuyi masu magana tare da fara shiri" Farooq ya fad'a yana sakin murmushi. "Alhmdllh" Momy da Daddy suka fad'a a tare"Allah yayi maka albarka ya baka masu faranta maka yadda kayi mana".Momy ta fad'a. Ameer da tunda aka fara magabar ya kura masa ido,Wanda yasan duk abunda take fad'i karyane ,"lallai kayi ganganci na karbar auran wacce baka so"Ameer ya fad'a a zuciya. Mikewa yayi tare da nufan d'akinshi ,ruf da ciki ya fad'a a saman bed dinshi,wani tarine ya sarkeshi hankacif yasa tare da rufe bakinsa,jini ne ke fitowa daga bakin shi ,waro ido yayi tare da kara tabbatar da abunda ya gani,da gaske jininne maganar Dr Nasir Ce ta shiga dawo masa arai fal"ka rage damuwa Barrister, zuciyarka na dab da zuwa matakin karshe Wanda daga nan sai abunda Allah yayi,ka taimaki rayuwarka da kanka zuciyarka tayi sanyi da raunin da ba komai zata iya rik'ewa ba"wannan maganan itace taketa yi mashi a kwalwa,jin motsin Ameer yasa yayi saurin boye hankacif din tare da rufe idonsa kamar mai bacci. "Meyasa zakayiwa kanka wannan gangancin ,ka karb'i abunda kasan baka iya rayuwa dashi kuma kasan Amrah wahala zatasha kawai wurinka" Ameer ya fad'a rai b'ace donji yake har cikin ransa. Wani wawan kallo [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: ⚜💕⚜💕⚜💕⚜💕⚜ *SO D'AYA* NA *MARYAM ISMA'IL* ( *MAJIDADIN KAINUWA*) *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ Follow me on Facebook Maryam Ismail (maji dad'in Kainuwa) 91♾95 Kallon Daddy kawai yakeyi ya kasa koda motsi daga inda yake,idanuwansa sun bushe k'am,zuciyarsa ta daskare ,ko kad'an baya fahimtar me Daddy ke cewa. "Farooq,karka takura kanka ,ba dole shawara ce wannan ,kasan banason damuwarka" cewar Momy. Wani murmushi ya saki tare da d'ago kansa,fara'ar karya ya dakko tare da dorawa akan fuskarsa "haba Momy narh ya zakice shawara,ae karki damuwa ,kinfi karfin komai wurina,na tabbatar kinason aurena da yarinyar ,kawai kuyi masu magana tare da fara shiri" Farooq ya fad'a yana sakin murmushi. "Alhmdllh" Momy da Daddy suka fad'a a tare"Allah yayi maka albarka ya baka masu faranta maka yadda kayi mana".Momy ta fad'a. Ameer da tunda aka fara magabar ya kura masa ido,Wanda yasan duk abunda take fad'i karyane ,"lallai kayi ganganci na karbar auran wacce baka so"Ameer ya fad'a a zuciya. Mikewa yayi tare da nufan d'akinshi ,ruf da ciki ya fad'a a saman bed dinshi,wani tarine ya sarkeshi hankacif yasa tare da rufe bakinsa,jini ne ke fitowa daga bakin shi ,waro ido yayi tare da kara tabbatar da abunda ya gani,da gaske jininne maganar Dr Nasir Ce ta shiga dawo masa arai fal"ka rage damuwa Barrister, zuciyarka na dab da zuwa matakin karshe Wanda daga nan sai abunda Allah yayi,ka taimaki rayuwarka da kanka zuciyarka tayi sanyi da raunin da ba komai zata iya rik'ewa ba"wannan maganan itace taketa yi mashi a kwalwa,jin motsin Ameer yasa yayi saurin boye hankacif din tare da rufe idonsa kamar mai bacci. "Meyasa zakayiwa kanka wannan gangancin ,ka karb'i abunda kasan baka iya rayuwa dashi kuma kasan Amrah wahala zatasha kawai wurinka" Ameer ya fad'a rai b'ace donji yake har cikin ransa. Wani wawan kallo Farooq ya soma yiwa Ameer tare da fad'in"ninayi dakai bazan iyaba ?,ko nace maka bana sonta?". "Oh I see ,nasan ka karb'i soyayyar Amrah ne don sadaukar da farin cikinka ga iyayenka ,eh shima abune mai kyau amma ba irin soyayyarku ake sadaukar ba ,kasan me kakeyi malam zaka kunnawa kanka wuta da kanka ni kaga tafiyata" yana zuwa nan a zancensa ya nufi hanyar fita,saurin barin wurin Momy tayi ,dama tasan haka dukda ba ita ta haifi Farooq ba amma tasan halinsa koda ido zaiyi magana zata gane,kuma tasan zuciyarsa har gobe babu kowa sai IMINAT. Farooq kam kanshi ya dafe jin wani irin harbawa da takeyi tamkar zatayo tsalle ta fito waje, sosai yakejin jiki tare da jigatuwa da abunda ke damunsa,ganin ciwan k'ara gaba yake yasa ya sab'i key din motarsa yayi hanyar Asibiti tare da kiran Dr Nasir ya sanar masa zaizo yanzu. Hospital Kai tsaye ya shiga office din Dr Nasir tare da zama ya basa hannu suka gaisa . "Barka da zuwa babban barrister, ya k'arfin jikin naka ina fatan ana samun ci gaba?" Dr Nasir ya tambaya. Murmushi yayi nan ya ci gaba da fad'awa Dr abunda yakeji a yanzu. "Kana wasa da lafiyarka Farooq,ina tsoran ranar da zamu kasa shawo kan matsalarka shekara nawa kana fama da ciwo,am sorry to say zuciyarka takai last step,drugs dinka zaka rik'a sha kawai sai kuma ka bata babban magani shine na daina damuwa,Allah ya baka lafiya " Dr Nasir ya fad'a cike da tausayin abokin nasa wanda ta dalilin ciwan nasa har suka saba. Musabaha sukayi ,sannan ya mike tare d fad'in "ba damuwa ,insha Allah komi zaiyi daidai" sannan ya fita. "Kunga wannan rigimar naku ya isheni ,asibitifa mukazo,amma kun tsaya maida yanda akayi ni kunga tafiyata" Mom ta fad'a tana wucewa. "Twins ,nima kunga tafiyata wlh Mom yayi gaba" Shaheed ya fad'a. Da gudugudun su twins suka shiga gabansu tare da fad'in "mu had'u a d'akin saimun rigaku ganin Babyn Aunty Nafisa ". Saurin kara lek'a tagar dake kusa dashi yayi ,har abada koda zai manta komai a rayuwarsa to banda wannan fuskar,a guje ya fito wajen tagar saidai mi yaga wayam babu ko alamar giftawar wani a wurin,juye juye ya kamayi yana kiran" Mom,Mom,Mom",hankalinshi a matuk'ar tashe har wani b'ari jikinshi keyi"da gaske Mom na gani"duk inda hankalin Farooq yayi dubu a tashe yake. *Allah ka gafartawa iyayenmu,kayi mana kyakyawan karshe* *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 Pls Vote Comments and Share [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: ⚜💕⚜💕⚜💕⚜💕⚜ *SO D'AYA* NA *MARYAM ISMA'IL* ( *MAJIDADIN KAINUWA*) *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ Follow me on Facebook at Maryam Ismail(maji dadin Kainuwa) 96♾100 *wannan shafin naki ne munaya a fitattu sha biyar group 1,ina godiya sosai ina matukar jin dadin comments dinki,Allah yh saka maki da mafificin alkhairinsa* Kuka takeyi kamar zata sike tare da daura hannu saman kai tana fad'in na shiga ukku na lalace in Aysha yanzu shikenan kabiru ya samu mutuwar barin jiki tun da jajayen sahu mukayi aure muke tare sai yau a wayi gari acemun bazai kuma tashi ba,ni ina zansa kaina Asha". "Ba haka ya kamata kice ba,Hajiya Aysha hakuri zakiyi haka Allah yah kaddara kinji" cewar Dr. Ko kulashi batayi ba tayi gaba tana ruzgar kuka. Rayuwa kenan,Allah ka hanamu cin dukiyar maraya koda kuwa sisice. "Wallahi har zuci nike fad'a maka wannan ,Daddy Farooq bayason Amrah naji da kunnena tana yana kokarin kyautata mana ne, yayinda shi kuma zai sadaukar da farin cikinsh" Momy ta karashe maganar tana duban Daddy. Nisawa yayi cike da jimamin abunda yaji"inaga to vazamu tauye masa hakki ba,kibawa Hajiya hakuri ,bazan tab'a yiwa Farooq abunda baya soba ,kada ki kuma tada mashi wannan maganan a barta kawai"ya karashe maganar yana dubanta. A take Momy ta dauki waya ta zayyanewa Hajiya duk abunda ke faruwa,a baki ta ansa da bokomai Hajiya Allah ne be nufa ba.sannan sukayi sallama tare da kashe way an. Sakake haka takebin wayar dake hannunta da kallo cikin tashin hankali da zullumin wacce hanya ya kamata tabi. "Meke damunki Umma ,kodai wani abun ya faru da Farooq ne,ki gayamin pls" Amrah ta jefo mata wannan tambayoyin duk a Jere. "Amrah ,Farooq be amince da auranki ba" Umma ta fad'a. A gigice Amrah ta mike tsaye tare da dafe kirji tace"mene ,me kike fad'a mani haka babu dad'in ji,nice matar Farooq bazan iya hakuri dashi ba,shine muradina babu wata katangar da zata shiga tsakaninmu dashi"tana zuwa nan ta kwashi key din motarta da gyalenta tayi waje tana sharb'ar hawaye zuciya cike da kunci tare da tarin bak'inciki,tunani tayi tabbas tana yawan ganinshi a wurin bata da tabbacin me yake zuwa,amma yanzu kam zata iskeshi wurin,ikon Allah kawai ya isa da ita wurin ko kad'an ta fita a hayyacinta bata gane komai dake wakana a wurin,keeee haka ta taka burki daidai jikin wurin shakatawar wani shu'umin murmushi ta saki ganin motarsa a wurin. Takoyi sa'a inda ta saba ganinsa kullun yauma kamar kullun a wurin yake zaune shi kad'ai ,gabansa tarin kayan ciye ciyene amma ya kasa shan koda ruwa ne a wurin,sanye yake cikin ash colour din shadda dinkin zamani yayi masifar yi masa kyau ga hula kube daya black colour daya dora a kanshi sai fitarda wani irin sihirtaccen kamshi yake hannunsa d'aya ya daura akan goshinsa yayinda idanuwansa suke lumshe ya lula duniyar tunani kallo d'aya zaka masa kasan cewa yana cikin matsananciyar damuwa. Har k'asa ta duk'a gabanshi yayinda idanuwanta ke zubar da zafafan hawaye "me yasa bazaka tausayawa zuciyar data fara so akanka ba,duk wani burinta ya kare wurin mallakarka ,kaki amincewa da auran wacce tafi kowa sonka dukduniya" ta karashe maganar murya a dishe. Yakai kusan minti biyu ko motsawa beyiba balle tasa ran samun amsarshi,a hankali ya soma bude daradaran idanuwanshi masu kama damaijin bacci ya zuba mata su wani irin kallo yake binta dasu masu ma'anoni da yawa,"lallai ki lallashi zuciyarki tabarson abunda bazata tab'a tasamu ba har a bada,zefi kyau ki fita hanyata,wai yaushema na zama abokinki,ba laifi bane don mace taga namiji tanaso ta fad'a mashi ba,saidai vaki biyo hanyar dazan soki ba,First look dina dake a rayuwata naji banason sake ganin fuskarki"be jira cewarta ba ya mike tare dabin wata hanya a cikin wurin. Waro ido yayi cikin tsantsar tashin hankali ya furta"Zeena". Zeena kam ihu take daidai karfinta da neman kwatar kanta daga hannun garadan kartan dake kokowar sakata mota,sab'arta black yayi tare da jefata motar suka fure,itako ihu take tare da neman taimako tana dukan glass din motar. Cikin gaggawa ya fad'a motarshi ,shima ya take masu baya tare da soma kiran layin wayar Ameer. Kwance yake akan makeken gadonsa yana latsa laptop dagashi sai boxer ga mug din copee hannunsa yana sipping a hankali,kallon wayarsa yayi dare ruri tana Neman agaji,sunan Boddy ne ya bayyana a jikin screen din dukda yana fushi dashi hakan besa yayi k'asa a gwaiwa va wurin d'aga wayar ya furta"hellow "akan labbansa. " kana ina,ka fito maza yanzu gani a titin sharad'a inabin bayan motar wasu mutane da suka dauke Zeena daga royal yanzu"Farooq ya fad'a. "Kace mene,Zeena please ka timakeni ina zuwa yanzu kada su cutarmin da ita,idan na rasa Zeena tabbas Nima mutuwa zanyi,ina hanya ,kavar wayarka a kunne" be jira cewarsa ba ya zuri jallabiya ya saka da gudu yayo waje. "Subuhanallahi Ameer yau kuma shakiyancin gudu ka tashi dashi,wannan yaro Allah ya shiryeka" Hajiya ta fad'a tana karewa ikon Allah kallo. Beko kulataba yayi waje,figan mota tayi kai tsaye yahau hangar da Farooq ke kwatanta mashi yana sharara gudu a titi. Amrah kam jin kalaman Farooq tayi kamar ana daka mata guduma akai,ga wani irin mumunan tashin hankali ,a guje tayi mota ta soma ja ba tare da tasan inda takeyi ba. *Allah ka gafartawa iyayenmu,kayi mana kyakyawan karashe* 🤲🏻 *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 Vote Comments And share [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: ⚜💕⚜💕⚜💕⚜💕⚜ *SO D'AYA* NA *MARYAM ISMA'IL* ( *MAJIDADIN KAINUWA*) *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ 86♾90 Kallonsa takeyi idanuwanta taf da hawaye ga wani irin yanayi da take tsintar kanta duk lokacin data had'u da wannan lecturer din nasu zuciyarta na raya mata abubuwa da yawa a kansa amma ita kanta ta kasa fahimtar ko mainene ,sunkuyar da kanta k'asa tayi zuciyarta na mata kuna dajin ihun da students keyi a kanta da kiran call me a fool. Girgiza kai Farooq yayi tare da cire mata paper din dake bayanta ,Yana kallonta kamar mai son gano wani abu cikin kakkausar murya yace"silent "take sukayi tsit kowa ya fara kama gabansa,hakan kuma yayi daidai da isowar su Amrah wurin,ras ras haka zuciyar Amrah ta buga saurin dafe kirjinta tayi tanajin zuciyarta na niyyar bugawa lokaci d'aya wani irin mugun kishi takeji na ganin Farooq rike da Zeena ,da sauri ta juya su Manal na kiranta amma taki sauraransu,to she bakinta takeyi gudun kada ihun da take shirin kurmawa ya fito fili bayan wata bishiya ta zauna tare da fashewa da kuka jin d'aci takeyi har cikin makoshinta ga zuciyarta data tsananta bugawa,Meye hadin My Farooq da Baba na?,tambayar da takeyiwa kanta kenan amma ba amsa. " if ur ready zaki iya neman y'ancinki ki shigar da case dinnan ga hukumar makaranta,kodon soyayyar dake tsakaninki da Boddy na zan iya tsaya maki don neman y'ancinki"Farooq ya fad'a yana kallonta. Share hawayen fuskarta tayi murya dishe tace"ba damuwa ,bana buk'atar ramuwa,kuma karka fad'a masa"tana zuwa nan ta jenye jikinta tayi mota,a mota tafiya kawai take amma ita kanta tasan ikon Allah ne kawai ya kaita gida bawai don tasan ina take dosa ba. ******** "Ae ba wannan ne matsalarba,domin ni kaina Amrah ta kwantamin a rai,saidai shifa Farooq akwai wacce yakeso tsawan shekaru da dama" Momy ta fad'a tana kallon Umma. "Kikace,akwai wacce yake so?,to suna tare ne?,kaji ikon Allah" Umma ta fad'a a dabarbarce. Jinjina kai Momy tayi tace"basa tare,amma itace a zuciyarsa,sai dai kuma ae komai bazai gagara ba ,bari Daddynshi ya dawo daga tafiya zan masa magana,zamu nemi amincewarsa". Wata karkarfar ajiyar zuciya Umma ta sauke tare dajin wani sanyi na ratsata . Yini d'aya cur anan gidan rayishi sunata tsare tsaren yadda Farooq zai amshi Amrah a matsayin matarsa. A gurguje pls 3weeks later. Babu laifi yanzu kam Zeenat tadan saki jikinta da Ameer bawai kuma donta fara sonshi ba a'a,saidon shi mutum ne mai barkwanci da Shiga rai gashi yana nuna kulawarsa akanta koda wanne lokaci cikin kula da ita yake,amma babban abunda ke damunta mamadin ta rage son Shureim sai ya kama kullun soyayyarsa kara nunkuwa takeyi a zuciyarta. "Yaune last day,bana buk'atar korafi ,duk inda take inason a kawo man ita,bana buk'atar bacewar aeki" Abduol ya fadawa yaransa murya cunkushe. Kallon juna sukayi tare da fad'in "OK sir"sannan suka fice don cika aekin da aka sakasu ******* Lek'a mutanan dake shigowa da manyan jakukunan da akwatina sunayin gefan bak'i,sai yanzu hankalinta yayi matukar kara tashi juyowa tayi da sauri ta fad'a jikin Amrah tana fad'in" yanzu na rasa Yaya Shureim dina kenan,kina kallo bikina zasu saka yau,na shiga ukku na". Saurin rife mata baki Amrah tayi tana fadin"meye haka kuma,ki daina tada hankalinki ,dama haka Allah ya rubuta ae". "Why ,why Destiny always me" Kallonta kawai Amrah tayi ganin dai da gaske ta soma fita hayyacinta yasa ta soma karanta "innalillahi wa'inna ilaihir raju'un" A hankali Zeena ta soma binta tana maimaita duk wasu addu'o'in da Amrah keyi,a haka har wani nannauyan bacci yayi nasarar yin gaba da ita,gyara mata kwanciya Amrah tayi tare da lullub'eta. ************ "Kaji marar kunyan yaro,ni sakeni" hajiya ta fad'a tana ture Ameer daga jikinta. Kallonsa kawai Farooq keyi ya rasa wanne irin so Ameer kewa Zeena duk yabi ya zare lokaci d'aya ba kaman yau d'aya kama ranar saka bikinsu ne,nisawa yayi yace"Allah ma yasa a saka Shekara a bikin". Waro idanuwa Ameer yayi tare da fadin"Amma wallahi bakayiba,gwauro kawai ,ba bakinka ba,ni wallahi sati ukkun nanma da aka saka yamin yawa,akasa shekara ae mutuwa zanyi,kasan wacece Zeena wurina itad'in bugun zuciyatace kuma rayuwata ,ina matukar sonta zan iya sadaukar da komai nawa dominta ,harta raina". Iya zallar gaskiya da tsantsar soyayya mai zafin gaske ita Farooq ke hangowa kwance a idanuwan Ameer,besan yaushe soyayya tawa Buddynshi wannan mugun kamun ba. "Ohni Ameeru yaushe ka zama haka,bako kunya,niko kaga d'ana Farooq da kunyarsa ras a idanuwansa bayayin abunda kakeyi,kuma ni d'ana ba gwauro bane,kaga tafiyata ni wannan kalaman naka sai Momynku ita ta saba,ni kaga nayi gama". Dariya suka tuntsure da ita ,yayinda Ameer ke kiran " Hajiya,Hajiyata my love". "Ungo wannan kaci gidanku nace,yaro ya fetsare " Hajiya ta fad'a tare da yiwa Ameer dak'uwa. Shiru Farooq yayi take kewar mahaifiyarsa ta dawo masa fall a rai ,bawai donya rasa gata ko rashin wadda zata maye masa gurbinta ba a'a ,sai don Uwa Uwa Ce,duk lokacin da Ameer yake tsokanar Hajiyarsa sai yaji inama yaga Mom d'inshi da twins sisters nashi,ya fad'a jikin Mom dinshi ya fad'a mata damuwarsa koda zaiji sanyi,sai dai yana sawa ranshi inda rai ashe da rabo. Dafa hannunsa Ameer yayi "bana so kana damuwa irin haka,muci gaba da addu'a komai zaizo da sauki insha Allah,tashi muje kiran Momy kada taga mun jima". Murmushi kawai Farooq yayi tare da mikewa suka nufi gidansu,a parlon Daddynsa nan ya samesu gaeshesu sukayi tare da zama a gabansu. Gyaran murya Daddy yayi sannan yace" na kiraka ne Farooq saidon na Baja shawara,zama bayayi haka ba aure a matsayin da kake yanzu,mezai hana kayi aure,dukda nasan matsalarka amma in Allah yasa da rabo sai ka kara da wacce kakeso d'in ,tunda Allah be haramta maka ba". Kamar saukar aradu haka Farooq yaji maganar Daddy na ratsa kunnuwansa,a firgice ya d'ago idanuwansa Wanda suka sauya launi lokaci d'aya yana kallon Daddy. *ana wata ga wata* Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe. *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 Vote Comment And share Follow me an Facebook at Maryam Ismail (majidadin Kainuwa) [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: ⚜💕⚜💕⚜💕⚜💕⚜ *SO D'AYA* NA *MARYAM ISMA'IL* ( *MAJIDADIN KAINUWA*) *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ Follow me on Facebook Maryam Ismail(maji dad'in Kainuwa) 101♾105. Da wani irin fitinannan gudu ta iso cikin gidansu ko saita parking mota batayiba ta fito a guje,zubewa tayi akan carpet din tsakar d'akin wani irin d'acin zuciya takeji har cikin kwalwarta ,tuni hawaye ma sun daskare ta nemesu ta rasa jin numfashi na gagarar shak'a gareta yasa ta kwanta k'asan carpet din tana sauke ajiyar zuciya,bata wani jimaba wani b'arawon bacci ya saceta anan wurin,ga wani zazzafan zazzabi daya rufeta. Bangaren su Zeena kuwa tafiya sukayi mai nisa kafin suka iso wani tankameman gidan gona dake wajen gari,ba jimawa suka shige cikin gat din gidan,ganin haka yasa Farooq fitowa a motarsa da sauri waige waige ya somayi da neman hanyar dazai shiga gidan,mafita d'ayace shine ya dira ta bangon bayan gidan,wayarsa ya cusa cikin aljihunsa ya d'are saman bangon gidan kafin ya dira,sosai gonar keda girma soma tafiya yayi dason gano ta ina sukayi wata razananniyar k'ara yaji ta doki dodon kunnenshi kuma muryar Zeenat Ce,ba shiri ya zunduma da gudu yana bin inda yake jiyo sautin k'arar tata. Kokarin janta sukeyi zuwa gaban wani matashi daya juya baya yana sanye da bakaken kaya,daidai lokacin kuma Farooq ya iso wurin tare da labewa inda zai hango komai,damkar yalwataccen gashin kanta black yayi tare da kara ingizata gaba,tuni jijiyoyin kanta suka fito radau fuskarta tayi jawur abunka da farin mutum wurgar da ita yayi ta fad'a daidai saitin wannan mutumin ,hannunta tasa tare da tokare k'asa bata bari kanta ya ida isa k'asa ba,hankalinta tashe da sanin mezaiji ya dawo jin muryar wannan mutumin na fad'in"ohhhh nice job". Koda bata d'agoba tasan ko wanene muryarsa kawai ta shaida mata hakan,cikin dakiya ta dago idanunta tare da mikewa tsaye suka shiga kallan kallo tskaninta da Abduol,dariya ya tuntsire da ita tare da soma zagayeta yana furta"y'an mata adon gari,gaskiya kin bani mamaki dahar kika bari wannan mazan suka iya dakkomin ke duk zafin kan". Murmushi mai cike da kuna ta saki dakewa tayi ta juyo tana kallonshi ido cikin ido ta d'aga hannunta ta hada babban yatsanta dana tsakiya suka bada k'as k'as"idan bacci kakeyi gara ka farka Abduol,ashe kaidin matsoraci ne wlh kaban kunya daka rasa aikinyi sai nasawa a dakko maka Mace, idan zarra kake buk'ata kaje ka nuna karfin ikonka ga d'a namiji sannan kake cikakken jarumi,sannan ina gargadinka da tab'ani domin zaka taso wutar da zata konaka da kanka, rigimar da duk danginka bazasu iya tare maka ba"ta kareshi maganar tana zabga masa Uwar harara Shu'umin murmushi ya saki "oh I see zanga iya ka ikon uban naki,ked'in y'ar uban wacece a garin Abuja,yanzu zanyi kaca kaca da rayuwarki naga abunda za'ayi,saidai kuma rashin tsoronki ya burgeni y'an mata" ya karashe maganar tare dason shafo gefan fuskarta,wani wawan mari ta sauke mashi akan kumatunsa. A take zuciyarsa da komai na jikinsa ya tsaya cak,tunda yake duniya ko mahaifanshi basu tab'a dukanshi ba balle mari(yo Abduol iyayen da baka dauka da araja ba). Hannuwansa duka biyu yasa tare da ingizata ta fad'i kasa dukawa yayi tare da shaketa ,yasa hannunsa d'aya a bayanta ya fizge zip din dake jikin rigarta ,wani karfine taji ya dirar mata ta hankade shi ta mike tare da soma gudu tana neman wurin boyo,yayinda su kuma suka take mata baya. Saurin daukar wayarshi yayi da Ameer ke kira"eh muna ciki,ka diro kawai malam"be jira ansarsa ba ya latse wayar tare da fitowa kai tsaye ya tari gaban Zeena,ita kuwa zuwa lokacin ta jigata karfinta ya gama karewa fad'uwa tayi daidai saitin kafar Farooq. Sai lokacin ya d'ago kyawawan idanuwansa domin kallon shugaban Wanda yasa aka daukota tun d'azu yakeso yaga fuskarahi be samu dama ba,a matukar razane tare da k'ara waro idanuwansa don tabbatarwa da kanshi cewa Abduol ne,saidai ya lura Abduol din hankalinsa baya jikinsa ya kasa ganesa. Kallonsa ya maida ga Zeena dake kwance a k'asa idanuwansa basu sauka ko ina ba,sai akan kyakyawan farin bayanta da yake tas sai wani Jan tabo kamar kwanciyar jini a jiki,dafe kansa yayi yana fadin"innalillahi wa'inna ilaihir raju'un,meyasa haka ?meyasa?"tabbas wannan iminat dinshi ce saidai tazo mashi a lokacin daya kamata ya sadaukar da ita,bazai tab'a mance wannan tabon nata ba,dafe kai yayi tare da zama akan wani Dan dakali dake bayansa,kirga ya farayi "1,2,3" tare da had'a hannayensa suna bada k'as k'as, cikin firgitarwa ta mike tsaye tana binshi da kallo a galabaice tana son karasawa wurinsa,ga bakinta dake k'yarma tana son furta wani Abu,dajan kafa ta iso gabanshi yayinda fuskarta ta koma kamar anyi ambaliyar hawaye zuciyarta na dad'a bugawa da sauri da sauri.hakan yayi daidai da isowar Ameer wurin saidai ya tsaya cak donjin me take fad'a. Cikin kuka take fad'in"wallahi kaine Yaya Shureim dina,kuma kacemin bakai bane,tun daga sauyawar bugun zuciyata na gane,nicefa Iminat dinka farin cikinka". Wata Uwar tsawa ya daka mata tare da fad'in"ki dawo hayyacinki Zeena ,ni sunana Farooq ban kuma San wata Iminat ba,nazo nanne domin darajar abokina". Wata razananniyar k'ara ta saki tare da sulalewa k'asa a sume,kafin takai k'asa tuni Farooq da Ameer sun kawo hannuwansu a tare domin riketa karta bugu da k'asa,hannuwansu ne ya had'u ta fado tsakaninsu,suka shiga kallan kallo. Fatan Farooq d'aya Allah yasa Ameer beji me Zeena take fad'a ba. Ganin mutane na kara yawa a wurin yasa Abduol da yaransa guduwa,sukabar gidan. *Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe* *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 Pls Vote Comments And share [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: ⚜💕⚜💕⚜💕⚜💕⚜ *SO D'AYA* NA *MARYAM ISMA'IL* ( *MAJIDADIN KAINUWA*) *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ Follow me on Facebook at Maryam Ismail (maji dadin Kainuwa). 111♾115 Shikam Ahmad yana zuwa gida a parlo ya samu hajiya,wani shek'akken kallo ta masa tace"halan har yanzu baka girma ba,ina ganin ka kara hankali ansa bikinka amma abun sai kara tuburewa yake ke Ameeru". Turo baki yayi"nifa Hajiya basan Amirun nan nake ba ,kin sani, gidansu Zeena naje ni bata da lafiya na dubota"ya karashe maganar yana zuba wa Hajiya ido. Sake da baki take binsa da kallo ta rasa yaushe Ameer zaiyi hankali kodon yana auta oho"lallai wannan had'i beyi ba,Allah sarki Zeena y'ata zatayi fama". Murmushi kawai yayi ya mike ya wuce d'akinshi,saman makeken Bed dinsa ya yarda zango ,idanuwansa na kallon sama yayinda yasa hannuwansa yayi pillow dasu wata iriyar soyayyar Zeena ke ratsa shi ya rasa ya zaiyi ,ganin ba mafita yasa ya tashi tare da dauro alwala ya soma Sallah duk yinin ranar a d'aki yayi shi har abunci anan yaci. ******* Kamar a mafarki haka take jiyo kamalan Shureim suna mata yawo a kwakwalwa a razane ta farka tana zazzare idanuwa ,cikin sauri Ammi ta riketa tana tofa mata addu'o'i dukdon ta natsu saboda ta lura kwata kwata bata cikin hayyacinta,wani irin kuka ta fashe dashi tare da rungume Ammi tana fad'in" Ammi na wallahi na ganshi shine Ammi na,amma yace bai ba shi bane wai be ganeni na"wani kukanne yaci karfinta ta danne baki tana zubda kwallah"Ammi don Allah kice yazo gareni ,wallahi ban iya rayuwa babu shi,inya barni mutuwa zanyi Ammi na". "Sai dai ko ki mutu ina gaya maki wannan ,soyayyar da nake maki bazatasa na zama k'aramin mutum ba,ki rok'i Allah ya cire maki soyayyar wannan yaron ,kima fara son mijinki Ameer don aure anyi an gama,kuma ina mai Jan kunnenki da kada ki bari Ameer ya gane komai ko yaji labari na fad'a maki wannan ko sunan Shureim naji kin kuma kira zakiga yacce zamu kare"Papi ya fad'a murya murtuke babu alamun wasa. Sake da baki haka takebin Papi da kallo ,yayinda zuciyarta ke wani irin bugawa kamar tayi tsalle ta fito daga kirjinta" pa.....pi"kamar mai koyon magana haka ta kira sunansa. Ko kallonta beyi ba ya wuce warsa,aekam kamar an tunzurata ta kuma fashewa da kuka tana fad'in"na dauka kune na farko da zaku iya dawo da Yayana gareni aduk Inda nake,Ammi bani da wata kawa data fiyemin ke,wallahi na rayune sabodashi ban tab'a zaman awa ba tare da tunaninsa ba kullun shine a rai,Ammi Ku tausaya min don Allah ". " Zeenat bani da ikon yanke hukunci akan abunda mahaifinki yace kinsan me zakiyi ?,komai kikaga ya faru da mutum to an rubutashi dama can a allon kaddararshi kiyi hakuri ,mai makon ki zauna kina kuka da damuwa,gara ki zubar da hawayenki akan tabarmar sallarki ki mika lamuranki ga Allah,tashi ki wuce ciki. 2weeks later. Tafiya yakeyi yasha ado cikin blue din Shadda dinkin yayi matukar k'arb'ar jikinshi dukda kallo d'aya zaka masa ka gane tsantsar ramar da yayi ya kuma d'anyi duhu ga y'ar suma daya tara, shi yabarta ne saboda tsabar damuwa bayaso yayi aski amma sai ta haska fuskarshi yayi Kyan kallo,tuk'i yake yi a hankali daga asibiti yake yaje ganin Dr. Itakam hankalinta kwance take tafiya ko kad'an bata ga Mota na tahowa akan titin ba,hurn yake mata amma ina abun yaci tura tuni karar motar ta rud'ata ta rasa ina zatayi,ji kake keeeee ya tashi da ita sama ta gangaro saman glass din motarshi ta fado kasa a sume. "Innalillahi wa'inna ilaihir raju'un" shine abunda Farooq yake fad'a lokacin da kansa ya bugu da aitiyari duka ya rasa kwarin jikinshi ,dakyar ya iya bude motar tare da fito da kafarshi waje yana niyyar fitowa. "Wayyo Allah na shiga ukku na,ji yadda ta koma wayyo Minal d'ita kada ki tafi ki barni don Allah " a guje Manal tazo ta rungumeta tana ihu tare da jijjigata tana kiran sunanta. Dafe kai yayi ganin yadda take zubar da jini hankali tashe ya sureta,yayinda Manal ta biyoshi suka shiga Motar tana ta wani irin kuka ta rungume Minal,da wani irin gudu ya juya zuwa asibitin tun Kafin ya iso ya kira Dr Nasir,suna isowa Nurse's suka dauketa kan gadon mararsa lafiya sukayi Emergency da ita. Zama yayi tare da dafe kai yana tunanin Mae yake tunani haka harya buge y'ar mutane,sai lokacin Manal ta gane Barrister Farooq ne lecturer dinsu Minal ,amma d'azu bata gane komai. "Kiyi hakuri dan Allah wallahi bada Sani ba na bigeta,ita ta shiga hanyata,kuma nayi kokarin kyauce mata amma abun yaci tura,ina ne gidanku".Farooq ya tambaya cike da kulawa. Sai lokacin tunaninta ya bata data kira Momy amma kwatakwata da hankalinta be kaiba. *Allah ka gafartawa iyayenmu,kayi mana kyakyawan karshe* *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 Pls Vote Comments And share [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: ⚜💕⚜💕⚜💕⚜💕⚜ *SO D'AYA* NA *MARYAM ISMA'IL* ( *MAJIDADIN KAINUWA*) *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ Follow me on Facebook Maryam Ismail(maji dadin Kainuwa) 106♾110 Saurin Janye hannunsa Farooq yayi yana kallon Ameer. "Zaman me mukeyi anan Boddy ?,ka tashi kaja mota mu kaita Asibiti don Allah kada na rasata itad'in rayuwa tace"Ameer ya fad'a murya cunkushe. Shikam Farooq ji yayi ya rasa dukkan wani kuzarinshi ga wani abu dabai tab'a jin irinshi ba ya tokare masa zuciya,cikin kwarin gwaiwa ya mike suka fita daga gidan,hankalinsu gaba d'aya ya tashi ganin har lokacin babu alamun numfashi a jikinta kai tsaye wani private hospital suka kaita mafi kusa domin ceto rayuwarta,cikin hanzari aka shiga Emergency da ita. Kai komo Farooq ya shiga yi,kwata kwata ya rasa natsuwarsa ga wata irin zufa da takeyi jin Iminat yake har cikin ransa soyayyarta da tausayinta kara nunkuwa sukeyi a cikin jinin jikinsa kamar yadda jini ke yawo a jikin d'an Adam haka Soyayyar Iminat ke zagaya duk wata gab'a da jijiya ta jikinsa. " she will be alright kaji Buddy,zoka zauna"Ameer ya fad'a. Kunyace ta kama Farooq yayi saurin zama yana fadin"tausayi ta bani Buddy ,ka duba ta fito gida lafiya sannan kuma yanzu sai suji wani lavari daban". "Kama tunamin,bari na kirawo Momy na sanar musu" ya karashe maganar yana fiddo waya tare da kiran Momy ya fad'a mata meke faruwa. "Innalillahi wa'inna ilaihir raju'un Papi ,Zeena na asibiti fa,yarinyar data fita yanzu" ta karashe maganar a matukar tsorace. Jin Zeena na asibiti ba jaramin d'aga hankalin Papi yayi ba amma saiya daure don kwantarwa da matarshi hankali yana fad'in"ke kada ki damu kanki, insha Allah komai zaiyi daidai,tashi ki fad'amun asibitin mu tafi kawai". Jiki na kyarma haka suka fita zuwa asibitin Papi ke driving motar,cikin kankanin lokaci suka iso asibitin da aka kwatanta masu,kuma hakan yayi daidai da fitowar Dr daga Emergency farin gilashin dake idonsa ya cire yana fadin "Ku biyoni office". Daga fadin haka yayi gaba abunsa,Papi da Ameer suka bishi yayinda Momy tabi gadon da aka fiddo Zeena don canza mata daki. Rubuce rubuce yayi sannan ya dago yace" ba wata matsala bace,kawai firgicine da tsoro yasa ta suma da kuma tayi gudu sosai tana buk'atar Hutu,saidai Ku kula da kiyaye ganin ko jin abunda zai firgitar da ita don zai iyayin daidai da bugawar zuciyarta Wanda hakan na iya sawa ta rasa ranta,amma yanzu an mata allura zata samu bacci insha Allah zata tashi lafiya lau". "To Dr mun gode,don Allah ko zamu iya samun sallama" Papi ya fad'a. "Eh ba matsala insha Allah, data tashi bacci shikenan,bari na rubuta maku" Dr ya fad'a yana rubuta masu takardar sallama. A waje suka samu Farooq,saurin mikewa yayi yana fadin"Ameer ba wata matsala daiko". Dagasa Papi yayi tare da fad'in"ba wata damuwa yanzuma gida zamuje". Sai yanzu Farooq yake k'arewa Papi kallo tare da gane kamanninsa nada a tare dashi a fili,murmushi kawai yayi tare da fadin"to Alhmdllh". Haka suka rankaya zuwa gida,Papi ne ya dakko Zeena tamkar gawa ko motsi batayi illar numfashin da take fitarwa a hancinta kawai zaisa ka gane tana da rai. Suka kuwa daga nan komawa sukayi gidannan Farooq ya dakko motarshi sannan kowa ya wuce gida. Da sallama ya shiga parlon gidansu ,dama bayaso ya samu kowa a ciki,ya koyi sa'a babu kowa a wurin sai Ladi mai aeki tana masa sannu amma ko kulata beyi ba ya wuce warsa d'akin shi ,wani irin zafi da zugi zuciyarsa take masa dukawa yayi kasa tare da dafe zuciya ,take maganganun Dr Nasir suka shiga dawo masa fil a rai,dafe kai yayi yana ambaton sunan Allah daya kawo mashi dauki,ya dade yana jiran had'uwarsa da Iminat yana matukar sonta ya rike alkawarinta ya zauna zaman jiranta na tsawan shekaru,saidai gashi yanzu tazo mashi a kurarran lokaci tazo a inda ya zama dole ya sadaukar da ita,tabbas wannan shi ake kira zanan kaddara ,tabbas Ameer yayi masa kyautatawa da dama Wanda ya zama dole ya boye sirrin dazai gano Zeenat itace Iminat dole ya samu lokaci ya hadu da ita, indai tana sonsa har yanzu to tayi masa wannan alfarmar. *Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karashe* *ALKALAMIN MARYAMA* ✍🏻 Pls Vote Comment And share [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: ⚜💕⚜💕⚜💕⚜💕⚜ *SO D'AYA* NA *MARYAM ISMA'IL* *Maji dadin Kainuwa Ce* ✍🏻 *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ 116♾120 "Ya kamata ki bada number dinsu a kirasu kinji kiyi hakuri komai zai daidai ta" Farooq ya karashe maganar yana fiddo da phone dinshi daga aljihu,a take ya kira gida ya kuma kiran Ameer ya fad'a masa,sannan yaba Manal wayan . Hannu na kyarma ta karb'a wayan ta kira Momy tare da sanar mata,kafin ta bashi wayan. "Innalillahi wa'innalaihir raju'un" Kalmar da Momy keta maimaitawa kenan. "Lafiyanki kuwa Momy na meya faru kika tashi hankalinki haka" Shaheed ya tambaya. "Ka dauko key muje asibiti yanza mota ta bige Yaya Minal". Kamar saukar aradu haka yaji maganan Momy domin duk gidan Shaheed yafi shiri da Minal,gudun kada hankalin Momy ya kuma tashi yasa ya daidaita natsuwarsa ya dauki key tare da kama hannunta suka fice daga gidan. Asibiti " Buddy ina fatan bakaji ciwo ba"Ameer ya karashe maganan yana duduba jikin Farooq,da suka iso yanzu shida su Daddy. "Sannu kaji Son ,komai lafiya lau ko" Momy ma ta jefo mashi tambaya. Murmushi ya saki "ina lafiya Mom ,saidai wacce na bige tana emergency Mom taji ciwo sosai,kunga twin sis nata nan" ya karashe maganan yana nuna Manal da duk ta rasa natsuwarta burinta kawai taji halin da y'ar uwarta ke ciki. "Allah sarki zonan y'ata ,ki kwantar da hankalinki insha Allah ba wata matsala"ta karashe maganan tare da janyo Manal jikinta sai lokacin Manal ta gaishesu,kuma a daidai lokacinne Shaheed da Momy suka iso wurin sallama dauke bakinsu. Kallan kallo ne ya fara tashi tsakanin Momy da Farooq ga kuma Shaheed da yake gani kamar an tsaga kara a kamanninsu,mikewa yayi tsayi yana murza idanuwansa ya rasa a wacce duniya yake har abada bazai tab'a mance wannan muryan ba ballantana kuma mai fuskar baki na kyarma ya furta" Um....Ma.....Umma na" Wasu zafafan hawaye ne suka soma bin fuskarta tabbas ita uwace data dauki tsawan shekaru tana jiran wannan rana kullun cikin mafarkinta take"Shureim zo gareni,Ashe zaka iya ganeni". Jan kafarshi kawai yayi zuwa gabanta ya zube a kasa yayinda hawaye ke zubowa akan fuskarsa"Umma ko cikin shekara million zan iya ganeki ballanta y'an shekaru da basufi 20 ba". Rungumeshi tayi tsam a jikinta tana fashewa da kuka. Momy ma kukan ta saka ta jin farin cikin dawowar ahalin d'anta a cewarta ya daina damuwa kenan. "Kuyi hakuri don Allah ,tunda abun farin ciki ne ya samu kuma kunga nan asibiti ne be kamata mu shiga hakkin wasu ba,mike kaji d'ana" Daddy ya fada yana kama hannun Shureim. "Alhmadllh Allah mun gade maka,Yaya Shureim mun Dade da gane kai jininmu ne amma sai Momy tace wai kamane,Shaheed ga Yaya Shureim".Manal ta fad'a tana Jan Hannun Shureim ta hada nada Shaheed. Rungume Juna sukayi dukansu suna zubar da kwallah,wani irin son junansu yake ratsasu da kewarsu yana tuna lokacin da yayi tare da Twins dinsa ,ashe jininsa ce ya buge yanzu. Fitowar Dr Nasir ya maido hankalinsu duka jikinsu,har rige rige suke wurin fad'in Dr ina fatan tana lafiya. Be basu ansa ba illah kallonsa daya maida ga Farooq " ka saukaka wa zuciyar ka pls mana". Nuni yayi masa da yayi shuri,tuni ya gano mai yake nufi"waye mahaifin yarinyar muje office ". " gani nan muje Dr"Dady ya fad'a. Cike da mamaki yakebim Daddy da kallo. Dafa kafad'arsa yayi "karka damu d'ana muje" kafin su wuce Office dinma aka fiddo Minal zuwa d'akin hutu tanata sharar bacci abunta ga kanta an nade da bandage da kuma hannun damanta,tuni suka rufa mata baya suna jera sannu dukda ba jinsu take ba. Nuna Dr yayiwa Daddy daya zauna,sannan ya zauna. Sai lokacin ya cire farin gilashin dake jikin idonshi ya Ce"to Alhmsllh Daddy babu wata matsala kawai buguwace yayi kuma mun dubata ,insha Allah data tashi daga bacci lafiya lau komai zai daidaita,ga magungunan da za'a siya nan"ya karashe maganan yana mika wa Daddy takardan magungunan. "To Alhmdllh,Dr mun gode sosai ,bari naje na duba jikin nata" Fita yayi yana kallon Farooq dake nufo kofar. Tsaye tayi cak tare da kwallah ihu,"Shureim dama kana raye na shiga ukku no Aysha"ta karashe maganan tana kuka da tafa hannuwa. Kallonta yayi cikin mamaki na ya akayi ta ganeshi,"Mama dama kuna garinnan"ya fad'a da niyar k'arasawa wurinta. "Karma ka aekata wannan babban kuskuren na zuwa gaban Aysha ,domin bazan tab'a lamuntar hakanba ,kada ki sake ki kuskuren sake zuwa wajen zuri'ata ,Aysha kun rusamin farin cikina kun rarraba kan y'ay'ana kunsa sun tashi marayu " cikin sauri tazo taja hannun Farooq tana zubada kwallah"karka kuskura ka k'arasa gareta nazan tab'a lamuntar hakanba har abada". "Na shiga ukku don Allah Ku yafemun ,kunga yanda komai ya canza". Tsaki Momy taja tare dajan hannun Farooq ta koma d'akin da aka kwantar da Minal. *ALK'ALAMIN MARYAMA* ✍🏻 Pls Vote Comments And share [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: ⚜💕⚜💕⚜💕⚜💕⚜ *SO D'AYA* NA *MARYAM ISMA'IL* *MAJI DADIN KAINUWA CE* ✍🏻 *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https:///kainuwawritersassociation ___________________________________ 121♾125 Sai lokacin Daddy ya iso inda take yana kallonta da mamaki da alama dai itace matar kawun Farooq da yaji labari ,to tun yanzu Momy ta dauki fushi da ita inaga tasan yacce ta rike Farooq "kinga ki daina kukan nan yanzu ta riga da tayi fushi sosai amma ga adreshin gidana in yaso in an d'an kwana biyu ta natsu sai kuzo a sasanta komai nasan zata yake maku kada ki wani damu fatana kuyi nadama ta gaskiya ni kuma nayi maku alkawarin daidaita komai". Karbar katin tayi tana kuka yana Kiran" na gode kwarai Alhaji Allah ya saka da mafificin alkhairi". Da"Ameen "ya amsa ya shigo d'akin yana kara tambayarsu yamai jiki. Hajiyace ta kira Ameer ya dauka yana fad'in" Hajiya ina zuwa aekam sai kin biyani tukaici zan baki wannan albishir d'in". Murmushi Hajiya tayi"d'an nema ,abunda ka iya kenan ,to kazo yanzu ina d'ana Farooq?". Kallon Farooq yayi yana masa kwalo yace"Hajiyata gwauro zakicemun zanfi fahimta dai". "Kaniyarka Ameeru,maza kazo yanzu ina jira"daga haka ta kashe wayarta. " zanje gida wurin Hajiya daga nan sai in taho da ita, Allah ya kara lafiya ". " aekam da kabar Hajiya ta zauna gida ,inmun koma sai tazo dawainiyar tayi yawa ga girma kuma"Mom ta fad'a. "Rufan asiri Momy na,kinaso tace don ba mu bane,zatace da gangan na boye mata shiyasa yau nakeso nayi mata abun kirki na fara mata albishir cewa munga danginmu muma" yacce yayi maganar yasa kowa dariya cikin d'akin . "Abunda kasa gaba kenan,maza kaje ka kulamun da Hajiya ta" Farooq ya kare maganan yana tankad'a keyar Ameer,saida suka rungumi juna kamar kullun yacce suka saba in zasu rabu sannan Ameer ya fita daga asibitin. Wayar Farooq ne yayi kara alamar shigowar sako,wayar ya Ciro ya duba da mamaki a ina ta samu number dinshi amma ya zama dole yaje d'in don shima yana buk'atar ganinta cikin lokacin nan,sallama yayi wa su Daddy yace zaije ya dawo yanzu ba jimawa saida ya shafi kan Minal da har yanzu take bacci sannan ya fita. "Wanene kuma wannan Ameer d'in naga suna son juna da Shureim" Mom ta tambaya. "Ae wannan da kika gani ko bacci baya rabasu wani lokacin,tunda Allah ya bamu Farooq muka wuce London suka had'u da Ameer,tun lokacin abotarsu take harta zama y'an uwan taka komai tare sukeyi sunsha sadaukar da rayuwarsu kan juna" Mom ta fad'a mata tana murmushi. Itama murmushi tayi don harga Allah taji Ameer ya kwanta mata a rai taji tana sonshi. ********** Da sallama Ameer ya shiga parlon yanayi yana rawar murna,Abba dake zaune yabishi da ido ya k'asa cewa komai donshi Al'amarin Ameer abun kallone wurinshi ya girma besan ya girma ba a cewarsu,da murna ya zauna kusa da Abba yana fadin"Abba na ina Hajiya ta?". "In ka gama rawar ba,kai gaskiya Hajiya Halimatu(Mom) tana da d'a nan wurin wallahi" Hajiya ta fad'a tana safkowa daga bene. "Tamkar da dubu ko Hajiyar Farooq,biyani kud'i. Albishir nasan zakifi kowa son wannan albishir d'in" ya fad'a tare da mika mata hannu alamar ta bashi "Kajika da shirme first tell me before i give u d gift". " OK Hajiya ta yau ranar farin cikinmu ne Buddy yaga Family dinsa a yau".ya karashe maganan yana washe white teeth nashi. "Nakoji me ka fad'a Ameer kai Alhmdllh ,Allah ya karbi addu'armu dukda Farooq baya cikin maraici amma rashin iyalin gaskiya ba karamar damuwa bace garesa ba,yanzu sora Iminat datasa yarona zaman jiranta itama Allah yah bayya masa ita". (Nikam nace yo Ae iminat ta dade da bayyana Hajiya amma ya sadaukar da ita kam). Jin Ameer yayi kamar bazai amsaba sannan kuma dai yace " Ameen Hajiya ta. Mikewa tayi tana fad'in"to bari na shirya sai muje ,ae yau kayi abun kirki Ameer ban tab'a zato ba". Dariya kawai yayi yana mokewa"before ki shirya let me fresh up ". Abba kam farin cikinshi yaki misaltuwa yace shima dashi za'a kan. ********* Tunda ya taho ta tsura mashi ido ko kad'an ta kasa dauke idonta gareshi ,lokutan baya kawai take tunawa lokacin tana yarinya yacce yake kula da ita,tabbas yau taga tsantsar ramar da yayi ga damuwa shimfide fall akan fuskarshi har ya iso gabanta sannan ta dukar da kanta k'asa wasu zafafan hawaye na gangaro. Har cikin ranshi yaji kukan nata amma ya basar tare da fadin"why ,always cikin kuka zaki zauna Imi?" Ya tambaya. Saurin d'agowa tayi tana kallonsa jin sunan daya kirata dashi kuma ta Dade tana k'ara son jin sunan a bakinsa murya na rawa tace"Yaya Shureim ka damu da kuka na ,da damuwata ne?". Yasan tambayar da zata masa dama kenan kallonta yayi yana jin wani mugun sonta na k'ara zagaye dukkan jinin jikinsa,Allah ya sani dauriya kawai yakeyi"Imi u know I love u,amma inaso ki taimakeni na cika abokantakarmu ,soyayyarki fansace ga abotanmu tabbas na jiraki na tsawan shekaru amma yanzu kinmun nisa ,pls ki bani hadin kai kiso Ameer da zuciya d'aya kuma shima yana matuk'ar sonki kece rayuwarsa,sannan ina rok'onki ko bayan raina kada ko tab'a bari ya gane kece Imibat,don Allah kimun wannan indai har gobe ina a matsayina dana sani"ya had'a hannayensa duka biyu alamar roko. Kallonsa takeyi cikin mamaki ga hawaye shabe Shabe a fuskarta tuni zuciyarta ta fara bugawa da sauri"why destiny always me,I can't take it any more,shin soyayyarka zaka sadaukar ga abota,selfishness "girgiza kai tayi hankalinta na kuma kara tashi ,ganin da tayi ya sunkuyar da kanshi k'asa ya ki kulata.hannu tasa ta dago fuskarsa tana kuma fad'in" look at my eyes ,kullun tunda muka rabu suke marararin kuma ganinka suke zubar da hawaye zuciyata ta kasa karbar soyayyar wani dukdon rike alkwarinka,tabbas indai Ameer son gaskiya yake maka kuma yasan labarinka shimai iya cika maka burinka ne,amma wannan shine tukaicin da zan samu daga dakon soyayyar shekaru,meyasa ban mutu kafin wannan ranar bama"kuka ne yaci karfinta ta durkushe wurin. Shima duk'awar yayi lokacin har zuciyarsa ta fara masa wani azababban ciwo,"please karki mun haka,ki share hawayenki domin ganinsu yana tab'amun zuciya". "Hawaye,na tabbata duk duniya ba Wanda ya kaika son ganin hawayena,but am sorry zan maka abunda kakeso domin ka tabbatar har abada kana raina,zan Auri Ameer kuma zan zauna dashi amma Ku fara hak'ar kabarin sakani don tabbas soyayyarka ita zata zamo ajalina" da gudu ta fice daga wurin ,yana kiranta amma ta shareshi ta wucewarta ta fad'a mota rta ikon Allah kawai ya kaita gidansu Amrah. Farooq kam tarine ya sarkeshi yana saka hannu a baki sai jini ya fara fita,a matukar razane yakebin hannunsa da kallo,a lokacin kuma wayarsa ta fara ringing sunan Buddy ya fito radai a screen din,saurin dauraye hannunsa da bakinsa yayi ya daga wayar cikin dakiya yace"hello Buddy". "Where are u man,tun daxu munzo da hajiyafa Minal harta farka". " kai Alhmdllh ,I will be on my way"be jira cewarsa ba ya kashe wayan ya shiga mota. Allah ka gafartawa iyayenmu ,kayi mana kyakyawan karshe. *ALK'ALAMIN MARYAMA* ✍🏻 Pls Vote Comments And share [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: ⚜💕⚜💕⚜💕⚜💕⚜ *SO D'AYA* NA *MARYAM ISMA'IL* *MAJI DA'DIN KAINUWA CE* ✍🏻 *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ 126♾130 Bakinshi ya goge ya tada motarahi tare da barin wurin kai tsaye hanyar aaibitin ya nufa cikin k'ank'anin lokaci ya isa iskesu yayi sunata had'a kaya don tuni Minal ta mike ras abunta ciwukane kawai da aka dorata kan drugs akayi discharging nasu zuwa gida, Farooq ya dauki Manal ,Minal da Shureim,yayinda Ameer ya dauki su Momy ,Daddy kuwa suka wuce da Abba,kai tsaye gidansu Manal suka wuce,da kallo Kawai Farooq kebin gidan, ganin gidan da mahaifiyarsa ke rayuwa da y'an uwansa ba wani nisa zuwa gidansu amma be sani ba,shiya taimakawa Manal zuwa cikin gidan ya zaunar da ita a saman chair,hannunsa ta rike tana kallonsa hawaye na safkowa daga idanuwanta don duk taji abunda ya faru,fad'awa tayi jikinsa tana rusa Kuka,shafa bayanta yakeyi a hankali dayi mata alama tayi shiru,a hankali ta furta"Yayana I miss u so much". Murmushi yayi shima yace "I miss u too my Dear", daidai nan iyayen nasu suka shigo gidan,tare da zama suna tattauna abubuwan da suka faru bayan rabuwa,sosai Mom taji tausayin Shureim da irin rayuwar wahalar da yasha,nan Mom ta isa gaban Farooq tace" Farooq ka zauna tare da Momynka nasan kuna buk'atar kasancewa da juna". "A'a Shureim zai biku ,innayi haka banyi adalci ba ,naji dadi da abunda kuka mani bani da abunda zan biyaku,kuma ke kinga ba yaro wurinki nabar maki Shureim". Murmushi hajiya tayi tace" eh zai zauna da Momynshi amma yaukam ya zauna wurinki ya kula da yarin Yar nan Allah ya bata lafiya". Sun dade gidan kafin Ameer ya daukesu suka wuce gida. Yaukam farin cikin Farooq be musaltuwa gashi gaban Momynshi,babu abunada sukeyi sai labarin bayan rabuwa sukeyi wani Momy tayi kuka amma tabbas har ranta takejin Son Hajiya sadiya ga yanda ta rike mata amana jin rasuwar mijinta takeyi sabo fil a ranta,haka suka raba dare suna fira,kafin suka wuce d'aki shida Shaheed,kwance kwai yake amma Sam bacci ya ki daukarsa tunanin yacce suka rabu da Iminat yake zuciyarsa na masa wani irin zugi ,ganinta kawai yake lokacin da takeyin kuka maganganunta na masa yawo akai,rumtse ido yayi kanshi na sarawa da kyar ya mike ya dauro alwala ya soma sallah. 2weeks later. Ya kasance wannan ne satin bikin Ameer da Zeenat ,tasha gyara ta sauya kamanni tayi mugun kyau sai sheki takeyi,yau ta kasance Alhamis kuma yaune akeyin walima a farfajiyar gidansu,da sallama Amra ta shigo dakin hannunta dauke da kayan da Zeenat zata saka,can karahen Bed ta hangota ta hade kai da gado babu abunda takeyi sai aikin zubar hawaye,ajiye kayan tayi jiki sanyaye ta nufeta tare da d'agota tana kallonta tace"wai har yanzu bazaki daina kukan nan ba Besty,tunda satin nan ya kama bakibar zuciyarki ta huta ba,yanzu ki wanke fuskarki kije parlon bak'i barrister yazo,sai a sannan Zeena ta dago ta kalle ,batace komai ba ta mike jiki sanyaye ta Shiga toilet ta dauraye fuskarta tazo ta saka hijab har k'asa sannan ta fito kamar me kirga steps dinta haka ta take tafiya tanajin kanta na sara mata harta shiga dakin sallama dauke bakinta,kallonta kawai yakeyi take yaji tausayinta na ratsashi don dukta rame ta koma so silent ta fita hayyacinta,da damuwa yake kallonta harta zauna d'an nesa dashi tace"Ina wuni Yaya barka da zuwa" "Lafiya qlau Sister" sunan da yake kiranta dashi kenan,"har yanzu kukan kikeyi ko,bakyaso ki zauna tare da ni ne". Da sauri ta d'ago kai tana girgizawa tace"a'a Yaya kawai dai kaina kemun ciwo". Y'ar dariya kawai yayi yace"ko kina tunanin rabuwa da Amma ne" Da Sauri ta gyada kai hawaye na kawowa idonta. "To to nima bazan bar Hajiya taba zaki dauke mata ni" ya karashe maganar yana langwabe kai,batasan lokacin da tayi dariya ba harda kyalkyalawa,sosai ya shagala da kallanta don sosai tayi masa kyau,wannan dalilin yasa takeson zama da Ameer komin babu komai tayi dariya tayi farin ciki. Kudi ya Ciro da yawa a aljihu ya mika mata ,ta tsaya tana kallonsa yace"ki karba mana banason gardama,kiyi amfani dasu don inaga bazamu kuma haduwa ba sai gobe wajen kamu". "Yaya da akwai saurin kudi wurina kabar wannan". " kings karb'a kawai ana jiranki,kije Ku shirya",karb'a tayi tana godiya be wani jimaba ya fita,jiki ba kwari ta fito don shiryawa. Sosai tayi kyàu cikin shigar sarin purple colour ga makeup tasha sai kyali takeyi ga wani kamshi na musamman da take fitarwa,walima ta kawatu sosai malam yayi wa'azi sosai har amarya tayi kukan,an rarraba abubuwa dama,sai gab magrib aka tashi,sai da tayi wanka tayi sallah sannan ta kwanta tana wani tunanin. *ALK'ALAMIN MARYAMA* Maji dadi✍🏻 [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: ⚜💕⚜💕⚜💕⚜💕⚜ *SO D'AYA* NA *MARYAM ISMA'IL* ( *MAJIDADIN KAINUWA*) *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ 131♾135 Yaukam tun sassafe Ameer ya shirya yaje ya dauki su Momy harda Hajiyanshi suka wuce gidan Mom din Shureim domin yaune Daddy yayi zasu had'u da iyalan Kawu kabir,hakanko akayi a bakin gate suka samesu,sosai marar lafiyan ya basu tausayi gashi nan kwance magana ma da k'yar yake yinta ,waya Ameer ya Ciro a aljihunshi ya kira Farooq,zaune yake gaban Mom ta tisashi gaba da tambayar meke damunshi wai Shaheed yace mata baya bacci,Minal da tausayinsa ya gama ratsata dama tuncan sunfi shakuwa zaune take kusa dashi tayi narai narai da ido,yanzu kam Alhmdllh jikinta yayi kyau sosai,dauka yayi tare da fadin"kai Buddy gidan bakonkane da zaka labe waje,dallah malam ka shigo ,wai Ashe da ango nike magana gobe eh warhaka mun daureka" "Nifa ba iskanci nace gyauro yamun ba ,gamu nan shigowa" Ameer ya fad'a tare da katse wayar ,haka dukkansu suka dunguma zuwa cikin gidan saida taimakon Ameer da mai gadi sannan suka shigar da kawu kabir har parlon gidan suka shimfudeshi,a razane Mom ta mike tana jefarsu da mugun kallo murya na rawa tace"waya kawoku gidana,au kun biyi Ku idasamun zuri'a nanma,banason ganinku Ku fita don Allah" Kamata Momy tayi tace"don Allah kiyi hakuri ,ki sauraresu kinji nasan sun cuta miki, amma kiyi hakuri".nannauyar aziyar zuciya ta safke tana zama ,yaukam parlon ya cika ,Daddy yayi gyaran murya yace"Maman biyu mai hakuri na tare da Allah,yanzu da suka cuta maki wa gari ya waya,waye a wahala da dana sani,don Allah ki kwantar da hankalinki kiji bayanin da zai fad'a maki". "Ku daina rokona,kunmun halaccin da ya kamata Ku bani umarni kawai Ku kuka rikemun d'ana ,babu abunda zance saidai godiya". Murya na rawa kawu kabir yace" kaico na dana zama mai son kai,Ku yafe mani don Allah nikam tawa tazo karshe,Nina kashe d'an uwana da kaina dukdon na mallaki dukiyarsa kuma na samu hakan ,don Allah Ku yafemun kona samu rahama sharrin shaidanne,Shureim na cutar dakai matuka don Allah Ku yafe mun". Tunda ya ambaci shiya kashe mata miji ta kasa fahimtar komai da yake fad'a ,zuciyarta na kuna da tafarfasa tana binsu da mugun kallo,ji takeyi kamar yanzu mutuwar mijin nata yake ,hawaye ne suka soma zarya a kuncinta ta furta"Kabir kun cucemu,kun maidani bazawara kun maidamun yara marayu dukdon kuji dadin duniya innalillahi wa'inna ilaihir raju'un"sosai ita dasu Minal ke kuka. Dukawa har kasa Aunty Aysha tayi tana fadin"sherin shedanne da son abun duniya,don Allah Ku yafe mana wallahi tun duniya munga sakamako ba y [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: ⚜💕⚜💕⚜💕⚜💕⚜ *SO D'AYA* NA *MARYAM ISMA'IL* ( *MAJIDADIN KAINUWA*) *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ 131♾135 Yaukam tun sassafe Ameer ya shirya yaje ya dauki su Momy harda Hajiyanshi suka wuce gidan Mom din Shureim domin yaune Daddy yayi zasu had'u da iyalan Kawu kabir,hakanko akayi a bakin gate suka samesu,sosai marar lafiyan ya basu tausayi gashi nan kwance magana ma da k'yar yake yinta ,waya Ameer ya Ciro a aljihunshi ya kira Farooq,zaune yake gaban Mom ta tisashi gaba da tambayar meke damunshi wai Shaheed yace mata baya bacci,Minal da tausayinsa ya gama ratsata dama tuncan sunfi shakuwa zaune take kusa dashi tayi narai narai da ido,yanzu kam Alhmdllh jikinta yayi kyau sosai,dauka yayi tare da fadin"kai Buddy gidan bakonkane da zaka labe waje,dallah malam ka shigo ,wai Ashe da ango nike magana gobe eh warhaka mun daureka" "Nifa ba iskanci nace gyauro yamun ba ,gamu nan shigowa" Ameer ya fad'a tare da katse wayar ,haka dukkansu suka dunguma zuwa cikin gidan saida taimakon Ameer da mai gadi sannan suka shigar da kawu kabir har parlon gidan suka shimfudeshi,a razane Mom ta mike tana jefarsu da mugun kallo murya na rawa tace"waya kawoku gidana,au kun biyi Ku idasamun zuri'a nanma,banason ganinku Ku fita don Allah" Kamata Momy tayi tace"don Allah kiyi hakuri ,ki sauraresu kinji nasan sun cuta miki, amma kiyi hakuri".nannauyar aziyar zuciya ta safke tana zama ,yaukam parlon ya cika ,Daddy yayi gyaran murya yace"Maman biyu mai hakuri na tare da Allah,yanzu da suka cuta maki wa gari ya waya,waye a wahala da dana sani,don Allah ki kwantar da hankalinki kiji bayanin da zai fad'a maki". "Ku daina rokona,kunmun halaccin da ya kamata Ku bani umarni kawai Ku kuka rikemun d'ana ,babu abunda zance saidai godiya". Murya na rawa kawu kabir yace" kaico na dana zama mai son kai,Ku yafe mani don Allah nikam tawa tazo karshe,Nina kashe d'an uwana da kaina dukdon na mallaki dukiyarsa kuma na samu hakan ,don Allah Ku yafemun kona samu rahama sharrin shaidanne,Shureim na cutar dakai matuka don Allah Ku yafe mun". Tunda ya ambaci shiya kashe mata miji ta kasa fahimtar komai da yake fad'a ,zuciyarta na kuna da tafarfasa tana binsu da mugun kallo,ji takeyi kamar yanzu mutuwar mijin nata yake ,hawaye ne suka soma zarya a kuncinta ta furta"Kabir kun cucemu,kun maidani bazawara kun maidamun yara marayu dukdon kuji dadin duniya innalillahi wa'inna ilaihir raju'un"sosai ita dasu Minal ke kuka. Dukawa har kasa Aunty Aysha tayi tana fadin"sherin shedanne da son abun duniya,don Allah Ku yafe mana wallahi tun duniya munga sakamako"ta kare maganar hawaye na malala a fuskarta. "Aunty kibar kuka ,mun yafe maku,kuje Ku nemi yafiyar ubangiji,ina Abduol da Murja?" Farooq ya tambaya. Kara fashewa tayi da kuka tana fad'in"na gode Umar ,na gode,Umar Abduol an kamasu sunyi fashi ,akace kada su gudu shine shi yayi gudu suka harbesa ya mutu nan take,bayan mutuwarsa da sati d'aya daf ta taka Murja tabi kwalta,yanzu sora mu kad'ai ". Wani mugun tausayinta yaji yana ratsashi hankali tashe ya isa gaban Mom ya duka har k'asa yace" Mom kiji halin da suka koma,komai zai faru ya riga ya faru,Mom don Allah Ku yafe masu" Hawayen idanuwanta ta goge tace"Shureim na yafe masu duniya da lahira ". Nan su Manal ma sukace sun yafe masu. Da kyar kawu ya budi baki yana haki yace" mun gode sosai nikam mutuwa zanyi"file ya dakko na wasu takardu yaba Shureim a hannu yace "takardun gadonku Allah yayi maku albarka" Nan take tari ya sarkeshi kafin suyi yunkurin cetoshi tuni ya rigamu gidan gaskiya(rai bakon duniya ,koya dade a ciki zai koma ,Allah ka bamu kyakyawan karshe) Kuka rurusus Aunty Aysha tasa da su Manal kuka kawai sukeyi sosai suke tausaya mata,basu waniyi gayyaba aka rufeshi ,sai la'asar kowa ya kama gabanshi,anan akabar Aunty Aysha. Yaukam duniyar ta idasa rudewa Farooq gasu zaune da yamma anata shirin tafiya kamu,Dr Nasir da yasan damuwarsa sai kara bashi shawarwari yakeyi,gashi dai zaune da rai amma zuciyarsa sai bugawa takeyi dakyar yake lalu bo numfashi hankali tashe,a haka suka shirya tsab dasu ango cikin gazna ash colour yayi masifar kyau,yayinda Nasir da Farooq sukasa ado cikin tasu gezna blue colour sunyi kyau sosai da sosai ,ango shi zai dauki amarya da kansa, don ha su da sauran abokansa suka wuce suka fara kai kawayenta wurin kamu. *ALK'ALAMIN MARYAMA* Maji dadi ce✍🏻 [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: 🍇🌹🍇🌹🍇🌹🍇🌹🍇🌹🍇🌹🍇🌹🍇 🍇🌹🍇🌹🍇🌹🍇🌹 *SO D'AYA* Story and written by Maryam Ismail *MAJI DAD'IN KAINUWA CE* ✍🏻 *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ Page 136♾140 A daddafe suka gama Kai kawayen amarya wurin Kamu,a Mota Farooq ya tsaya yana kallon yacce komai ke gudana wuri ya tsaru iya tsaruwa, saidai Dr Nasir ya fito matsayin babban abokin ango don kam Ameer yayi neman duniyar nan bega ko keyar Farooq ba,gajiya yayi yace"Nasir ina Farooq pls". "yana Mota kansa Na masa ciwo"yana zuwa nan ya juya yabar Wurin. Hawayene sukeson zubo mata jin ance Farooq ba lafiya, girgiza mata kai Amrah tayi ba shiri ta mayar da hawayen, har aka tashi bata da sukuni dukta rude. Dafasa Ameer yayi yana kiran "Buddy" Lumsassun idanuwansa ya bude yana kallon Ameer duk yayi sharkab da zufa ga idanuwansa da sukayi ja kamar, jikinshi yayi Zafi Sosai. "subuhanallah Buddy baka da lafiya har haka kuma kake zaune anan, maza muje Dr ya dubaka"Ameer ya fad'a a rude. Riko hannunsa Farooq yayi, yayi karfin halin mikewa ya fito a motar yace"jini da mutum ka hadani da Nasir yaita sarkagaman allura, ni lafiyata lau,kaje abunka ". Murmushi kawai yayi yace "mu hade gidan Momy don yau can zamuyi kwanan karshe". Duka Farooq ya kaimashi yace"marar Kunyan yaro kawai" Kai tsaye gida suka wuce shida Nasir don duk a tare zasu kwana, Momy kam tayi bacci Abinta.Shaheed NE ya wuce dasu Minal gida basuma san Farooq yazo wurin ba. "wai make damunki haka, dukkin canza lokaci d'aya sis"Ameer ya tambayi Zeenat data sunkuyar dakai Kasa. Murmushi tayi tare da d'agowa tace"broz bakomai kaina kemun ciwo ne kawai"ta bashi Amsa. Dariya ya saki tare da shafa guntun gemunsa yace"hmm kodai kin Fara tunanin rabuwa da Amma NE,toni ince me zakiyiwa Hajiyata wayau ki rabata da Ameer dinta"ya kare maganan da shagwaba yana kwaikwayon muryarta. Dariya tayi sosai tana Kallonsa,saida ya tabbatar ta dawo daidai sannan yabarta ya kama hanyar gidan Momy. Nasir kam tsare Farooq yayi yabasa magungunansa yasha sannan sukayi wanka suka kwanta Farooq kam sallah ya Tayar,sai lokacin Ameer ya shigo Dakin sallama dauke a bakinsa. "shege na mamajo ae nasa can din zaka kwana tun yau"Nasir ya fad'a. "ku kuma Sa'idawa ,nifa bana harka da gwauro malam"Ameer yafad'a yana jefa masa katuwar ledan dinkinsu daya anso Yanzu. "tab yaron nan kaci abinci to kenan kun raba hanya da alaramma Shureim ko kodai nace Farooq" "waini wannan alaramman kuma ae yau naga ya zama wani tsohon shehi an Kalli gabas dada"Ameer yafad'a suna tafa hannu shida Nasir. Kallonsu yayi yace"kuyi iskancin da kuka iya na Yaune,kaikam Buddy naga ubanda zai rakaka dakin matar taka"dariya suka kwashe duka, yayinda Nasir ya zazzage duka kayan leda din,shadda ce milk colour da hula da agogo da takalma komai iri d'aya sunyi kyau sosai har Kala ukku "ya naga haka angon gobe?"Farooq ya tambaya. "Eh dasu zamuyi amfani gobe mana"Ameer ya bashi Amsa. "toka taba ganin anyi haka,bazai yiwuwa ba kam"Farooq ya fada. "to karkusa mararsa kirki kawai"yana fadin haka ya tube kayansa ya fada toilet yayo wanka beko kulasuba yayi shirin bacci ya kwanta abunsa kusa da Nasir,Farooq kam duk tsawan Daren beyi bacci ba sallah kawai yakeyi har asuba. Next Day. *Ranar daurin aure* daure da towel Nasir ya fito yana kallon Ameer da harya shirya yana zaune ya rike hannun Farooq daya daga kansa sama idanuwansa a lumshe "me yake faruwane Ameer? "Nasir ya tambaya. Bata fuska yayi yace"ni duk kwanan na kasa gane kan Buddy jibanshi yanzu kuma yace babu abunda ke damunsa"Ameer yafada. "malam sakeni ka rikeni kamar wani d'an yaro naje nayi wanka kasan yau ranar farin cikinmu ce"fige hannunsa yayi ya fad'a toilet tare da rufo kofa ya jingina da kofan tare da dafe saitin zuciyarshi dake bugawa kamar zata fito.ranshi a dagule yayi wankan ya fito cikin natsuwa yake son shiryawa amma ya kasa hannunsa sai kyarma Yakeyi,zaunar dashi Ameer yayi ya shiryashi tsab ya Kama hannunsa suka fito waje, Momy suka gaida Wanda kallo d'aya ta gane matsalar Farooq dinta,alama ta masa daya shiga dakinta"guys bari nazo pls". "ka samemu a mota"Nasir yafada,sannan suka fita. dakin momy ta shiga tana kare masa kallo taga irin ramar da yayi sosai dafasa tayi tace"Farooq babu mai tsallakewa kaddararsa Dama Allah yasa Iminat ba matarka bace ka dauke karka nuna wata baraka pls son". "Momy Na, na kasa daurewa mutuwa zanyi kimun addu'a inna my mutu, Momy amma ki rikemun sirri na don Allah"ya fada yana daura kansa a cinyarta. shafa kansa tayi tace "bazaka mutu ba, kaje Farooq Allah yayi maka jagora, tashi kaje" Jiki sanyaye ya mike ya fito suka wuce wurin daurin Auran,lallai sunaga jama'a da yawa su Daddy duk suna Wurin,tuni kallo ya dawo garesu sunyi matukar haska wurin an rasa waye angon maroka sai wasasu Sukeyi,tunda aka Fara shelar za'a daura aure Farooq ya samu ya sabe daga wurin ya koma can bayan wurin ga babbar rigarsa rike da takalmansa a hannu cikin ciyayin wurin ya zauna tare da hade kai da gwaiwa Karo na farko da hawaye suka soma fitowa a fuskarsa. "ina farooq "Ameer ya tambaya. "may be ya shige cikin taro "Nasir ya bashi Amsa. kuka takeyi kamar ranta zai fita sai faman lallashi akeyi amma ina dukta harmutse kwalliyar tata ga wani irin zazzabi daya tufeta,sai faman sannu Amrah ke jefo mata. Amma kam ita abun saima ta koma kallo donya wuce tunaninta. *Allah ka gafartawa iyayenmu kayi mana kyakyawan karshe* maji dad'i ✍🏻 [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: ⚜💕⚜💕⚜💕⚜💕⚜ *SO D'AYA* NA *MARYAM ISMA'IL* ( *MAJIDADIN KAINUWA*) *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ 131♾135 Yaukam tun sassafe Ameer ya shirya yaje ya dauki su Momy harda Hajiyanshi suka wuce gidan Mom din Shureim domin yaune Daddy yayi zasu had'u da iyalan Kawu kabir,hakanko akayi a bakin gate suka samesu,sosai marar lafiyan ya basu tausayi gashi nan kwance magana ma da k'yar yake yinta ,waya Ameer ya Ciro a aljihunshi ya kira Farooq,zaune yake gaban Mom ta tisashi gaba da tambayar meke damunshi wai Shaheed yace mata baya bacci,Minal da tausayinsa ya gama ratsata dama tuncan sunfi shakuwa zaune take kusa dashi tayi narai narai da ido,yanzu kam Alhmdllh jikinta yayi kyau sosai,dauka yayi tare da fadin"kai Buddy gidan bakonkane da zaka labe waje,dallah malam ka shigo ,wai Ashe da ango nike magana gobe eh warhaka mun daureka" "Nifa ba iskanci nace gyauro yamun ba ,gamu nan shigowa" Ameer ya fad'a tare da katse wayar ,haka dukkansu suka dunguma zuwa cikin gidan saida taimakon Ameer da mai gadi sannan suka shigar da kawu kabir har parlon gidan suka shimfudeshi,a razane Mom ta mike tana jefarsu da mugun kallo murya na rawa tace"waya kawoku gidana,au kun biyi Ku idasamun zuri'a nanma,banason ganinku Ku fita don Allah" Kamata Momy tayi tace"don Allah kiyi hakuri ,ki sauraresu kinji nasan sun cuta miki, amma kiyi hakuri".nannauyar aziyar zuciya ta safke tana zama ,yaukam parlon ya cika ,Daddy yayi gyaran murya yace"Maman biyu mai hakuri na tare da Allah,yanzu da suka cuta maki wa gari ya waya,waye a wahala da dana sani,don Allah ki kwantar da hankalinki kiji bayanin da zai fad'a maki". "Ku daina rokona,kunmun halaccin da ya kamata Ku bani umarni kawai Ku kuka rikemun d'ana ,babu abunda zance saidai godiya". Murya na rawa kawu kabir yace" kaico na dana zama mai son kai,Ku yafe mani don Allah nikam tawa tazo karshe,Nina kashe d'an uwana da kaina dukdon na mallaki dukiyarsa kuma na samu hakan ,don Allah Ku yafemun kona samu rahama sharrin shaidanne,Shureim na cutar dakai matuka don Allah Ku yafe mun". Tunda ya ambaci shiya kashe mata miji ta kasa fahimtar komai da yake fad'a ,zuciyarta na kuna da tafarfasa tana binsu da mugun kallo,ji takeyi kamar yanzu mutuwar mijin nata yake ,hawaye ne suka soma zarya a kuncinta ta furta"Kabir kun cucemu,kun maidani bazawara kun maidamun yara marayu dukdon kuji dadin duniya innalillahi wa'inna ilaihir raju'un"sosai ita dasu Minal ke kuka. Dukawa har kasa Aunty Aysha tayi tana fadin"sherin shedanne da son abun duniya,don Allah Ku yafe mana wallahi tun duniya munga sakamako"ta kare maganar hawaye na malala a fuskarta. "Aunty kibar kuka ,mun yafe maku,kuje Ku nemi yafiyar ubangiji,ina Abduol da Murja?" Farooq ya tambaya. Kara fashewa tayi da kuka tana fad'in"na gode Umar ,na gode,Umar Abduol an kamasu sunyi fashi ,akace kada su gudu shine shi yayi gudu suka harbesa ya mutu nan take,bayan mutuwarsa da sati d'aya daf ta taka Murja tabi kwalta,yanzu sora mu kad'ai ". Wani mugun tausayinta yaji yana ratsashi hankali tashe ya isa gaban Mom ya duka har k'asa yace" Mom kiji halin da suka koma,komai zai faru ya riga ya faru,Mom don Allah Ku yafe masu" Hawayen idanuwanta ta goge tace"Shureim na yafe masu duniya da lahira ". Nan su Manal ma sukace sun yafe masu. Da kyar kawu ya budi baki yana haki yace" mun gode sosai nikam mutuwa zanyi"file ya dakko na wasu takardu yaba Shureim a hannu yace "takardun gadonku Allah yayi maku albarka" Nan take tari ya sarkeshi kafin suyi yunkurin cetoshi tuni ya rigamu gidan gaskiya(rai bakon duniya ,koya dade a ciki zai koma ,Allah ka bamu kyakyawan karshe) Kuka rurusus Aunty Aysha tasa da su Manal kuka kawai sukeyi sosai suke tausaya mata,basu waniyi gayyaba aka rufeshi ,sai la'asar kowa ya kama gabanshi,anan akabar Aunty Aysha. Yaukam duniyar ta idasa rudewa Farooq gasu zaune da yamma anata shirin tafiya kamu,Dr Nasir da yasan damuwarsa sai kara bashi shawarwari yakeyi,gashi dai zaune da rai amma zuciyarsa sai bugawa takeyi dakyar yake lalu bo numfashi hankali tashe,a haka suka shirya tsab dasu ango cikin gazna ash colour yayi masifar kyau,yayinda Nasir da Farooq sukasa ado cikin tasu gezna blue colour sunyi kyau sosai da sosai ,ango shi zai dauki amarya da kansa, don ha su da sauran abokansa suka wuce suka fara kai kawayenta wurin kamu. *ALK'ALAMIN MARYAMA* Maji dadi ce✍🏻 [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: 🍇🌹🍇🌹🍇🌹🍇🌹🍇🌹🍇🌹🍇🌹🍇 🍇🌹🍇🌹🍇🌹🍇🌹 *SO D'AYA* Story and written by Maryam Ismail *MAJI DAD'IN KAINUWA CE* ✍🏻 *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ Page 141♾145 Abunda kunnuwana suka jiyomin yasa na kara karkadesu domin ji nikeyi kamar ba daidai nake jiyowa ba haka mutanan wurin suma suka daskare domin bada wannan niyar suka zo ba, Iminat data jiyo daga cikin gida mikewa tayi tsaye tana bin Amma da kallo tuhuma, Farooq kam kallon Nasir kawai yakeyi yana fadin "bazai yiwuba waye yayi wannan da gaske kaji me naji kuwa Dr? "ya tamabaya a kidime. "naji mana an daura auran *FAROOQ ISMAIL DA ZEENATU AHMAD DA KUMA AMEER JABIR DA AMRAH MUHAMMAD* akan sadaki nera dubu hamsin ko wannensu ina tayaka murna Angon Iminat maza muje yanzu mutane zasu fara nemanka "Nasir ya bashi amsa. Shikam tsaye yayi ya kasa koda kwakwaran motsi hannu Nasir yasa ya jashi suka fito cikin mutane sai binsu akeyi da kallo da sauri Ameer ya iso wurin yace "Wallahi Nasiru bakayiba jifa koka gyarashi bakayi ba". "au ladar kirana Nasirun zan gyara maka gawa taki ramin taka da yanzu mun kusa makabarta wallahi shege amma kuji yayi wuki wuki da idanu "Nasir ya kare maganar yana kyalkyalewa da dariya. Duka Ameer ya kawo masa ya goce shikam Farooq Ameer kawai ya tsare da idanuwa ko kiftawa bayayi, babbar rigar hannunsa Ameer ya karba ya saka masa ya gyara masa ya dora masa hularsa ya karbi takalmansa ya ajiye masa ya saka sannan yace "ko kaifa amma anga Ango a harmutse please kayi Murmushi ko kayi kyau, ina tayaka murna angon Iminat Allah ya bada zaman lafiya da hakuri da juna"ya kare maganar yana jan hannunsa suka kutsa cikin mutane, shikam Farooq ya kasa gane komai kawai dai yana godiyar taya murnar da ake masa mamaki kam ba adadi sai Bin Ameer yake da kallo da ko a kwalarshi sai mirnarshi yakeyi hardai mutane suka watse sannan yajashi tare da Nasir suka wuce parlon baki na gidansu Iminat anan suka samu meeting din da Papi ya hada kowa ya hallara su kadai ake jira, da sallama suka shiga dakin can nesa dasu Iminat suka samu suka zauna tare da gaishe da iyayen nasu. Taro Daddy (Alhaji Ismail) ya bude da addu'a sannan yace "dalilin da yasa muka taraku anan nasan dukanku kuna cike da mamaki da tambayoyi to ba wani abun damuwa bane tunda Allah ya bamu yaro mai tunani da hangen nesa lallai Ameer ya cika Amini kuma dan uwa,jiya da dare ya samesu akan yanaso yau a daura auran farooq da zinatu, sam munki amince masa munki yarda, amma ya dage saida muka yarda zai maku bayanin wannan da kanshi Ameer bismillah "Daddy ya fada. sunkuyar da kai yayi kasa yace "lokacin da najewa iyayenmu da wannan maganar Sun dauka na zautune amma Allah cikin ikinsa yasa na dage har suka fahimceni kuma nayi haka ne don cika burikan masoya guda biyu wanda idan dana auri Zeenat nasan na shiga hakkinsu domin Farooq ya fini bukatarta itace muradinshi duk abunda kukeyi na sani har ciwan daka kamu saboda soyayyarta tun daga ranar da kuka hadu gidan gona na gane itace Iminat dinka kai kuma kaine Shureim dinta na shareku ne na nuna ban sani ba saboda a lokacin konace nabar maka ita bazaka yardaba so ba karya bane tabbas naso Zeenat amma nayita addu'a har Allah ya yayemun, kuma a daran jiyane na nemi amincewar Amrah data aureni da farko taki yarda amma dana mata bayani ta yarda kuma ta sadaukar da soyayyar da takewa Farooq zuwa ga kawarta a cikin daran na samu auranta fatana dai abunda mukayi ya amfanemu wannan ba komai bane". Parlon kaf kowa sakawa Ameer da Amrah albarka yakeyi domin Sun jinjina namijin kokarin da sukayi. Zeenat kam kasa cewa Amrah komai tayi saidai ta fashe da kuka suka rungume juna, da kyar tace "Allah ya bani abunda zan saka maku dashi keda brother na". Dariya Amrah tayi tace "karki wani damu Kin manta alkawarin da mukayi muna yara farkon ganina dake nace har abada zan tsaya maki har raina zai zama fansa gareki ".dariya suka saka. Farooq kam rike hannun Ameer yayi yace "na gode lallai ka cika amini, Allah yayi maka yacce kayimun bazan taba mantawa dakai ba" Da ameen kowa ke ansawa haka taro ya watse cikin farin ciki da annushuwa, akaci gaba da hidimar biki da yamma akakai Amare dakin su, gidan ya kasance babban Gate ne amma apartment biyu ne komai iri daya Daddy ne ya basu gidan amare sunsha kuka da nasihohi basu damu sosaiba kasancewar wuri daya zasu zauna kafin aka kaisu dakin mazajensu saidai fatan zaman Lafiya. (yaufa farin ciki namuna kuzo mu taka rawar shoookiii) #Maji dad'i ✍🏻 [2/14, 9:07 PM] Majidadin Kainuwa: 🍇🌹🍇🌹🍇🌹🍇🌹🍇🌹🍇🌹🍇🌹🍇 🍇🌹🍇🌹🍇🌹🍇🌹 *SO D'AYA* Story and written by Maryam Ismail *MAJI DAD'IN KAINUWA CE* ✍🏻 *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ Page 145♾150 Last page 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 6years later Yarane kanana ke zagaye babban Gate din gidan sai faman kira Ummi takeyi tana fadin "Ummi kice yaya Haidar ya bani ball dina bazan yarda ba "kyakyawar yarinyar mai kama da IMinat sak ke fada. Fitowar Daddyn dinta yasa ta ruga da gudu ta rungumi Farooq tana kiran "Daddy yaki bani ball" Shafa kanta yayi yace "yi hakuri Mamana zai baki yanzu" "meye na Mace dayin ball ta hana haidar sakewa, kinga Ikram bakyaji ko? "Iminat ta fada tana sabata ga kafada Asalin sunan Ikram shine Halimatu takwarar Momy shine suke kiranta da ikram. Khalid kuwa sai dariya yakeyi mata wai an anshe Ball. Amir ne da Amrah suka fito ga Amrah da katon ciki tana rike da hannun yarta Mace mai suna Humaira, karbar Ikram yayi daga hannun Iminat yace "halan zalinta wannan yaran sukaci kukuma kun tusata gaba tana bata rai" "eh Abba Yaya khalid da Yaya Haidar Sun hanani Ball dina fa" Gardama suka shigayi da fadin bafa tata bace Abba, Kallon Iminat yayi yace "ina takwarana ban ganshi kin goya ba " "yana bacci little kam" Ba arziki ya saka yaran duka mota suka fice sake siyan kayan wasan sai yamma suka dawo Gidan. Tsaye take gaban mirrow tanata faman daurin dan kwali shigowarsa kenan dakin ya rungumota ta baya yace "dama Kin daina daurin dan kwali so nake yau na kuma baki Baby fa ". Zaro ido Iminat tayi tare da shafa cikinta tace "haba Yaya ka rufamun asiri duka yaushe na haifi Ameer " "yara ishirin nike so ki haifaman fa yanzu duka Haidar da Ikram kika bani sai Ameer ". hannu ta daura aka tana zura idanuwa harsun fara tara ruwa Dariya Farooq ya kwashe dashi yace"wasa nike maki fa matsoraciya ". Dariya itama tayi ta fada jikinshi ya rungume abunsa cikin farin ciki da tsantsar soyayya. "kinsan dakin haifi namiji sunansa Farooq my lovely Buddy "Ameer ya fada yana shafa cikin Amrah Murmushi tayi tace" nifa Mace nikeso nasa mata Zeenat "ta kare maganan tana kwabe fuska . "naki wayan nidai kam,ga Khalid ga Humaira duka na baki su ni kuma Allah ya bani Farooq " "To Allah ya bamu masu albarka " Ya amsa da Ameen Minal Da Manal ma sunyi aure har Minal ta haihu, Manal kuwa tanada tsohwan cikinta ,sai Shaheed da yanzu yake aiki ya gama karatunsa kamar yarda yayyansa suka gama. Alhmdllh farin ciki ya wanzu Sosai a family dinsu mai albarka kullun ci gaba suke gani ,Amrah ta haihu burin Ameer ya cika ya samu Farooq kam. Dukansu suna cikin farin ciki da soyayyar juna. Alhmadllh godiya ga sarki Allah daya bani ikon rubuta littafin nan kuma yasa naga karshensa lafiya. Kurakuran dake ciki Allah ya yafe mana Allah kuwa ya bamu ikon amfana da abunda ke ciki. Sakon gaisuwa ga dukkan masoyana a fadin duniyar nan aduk inda kuke ina alfahari daku ina kuma godiya da soyayyarku gareni, fatan alkhairi gareku ako yaushe bamayi Saidaku Kuma sai damu ina alfahari daku. Much love Vote, comment and share 09030953294 #Maji dadin kainuwa