GIDAN MAGAJIYA Perfectly pen's Episode 1 https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k Unguwar kofar mata dake kwaryar birnin kano Hadarine ya haɗo ta gabas gari yayi wani irin duhu ga iska na kaɗawa amma duk da hadarin nan magajiya ita da maƙarrabanta ko a jikin su wai an tsikari kakkausa suyar wainarta take gefenta dinana ne zaune yayi zaman dirshan a ƙasa sai aikin rubutu yakai ture kaga tsiyarta ta gyara ta juya wainar'ta ta dubi dinana tace "Dinana wai lafiya tun da ka shigo gidan nan kake ta aikin rubutu wannan ai takardar kampo ce me za kai da ita......?, dariya ya sheƙe da ita ya ɗaga paper nan wacce take cike tab da rubutun chaina yace "Uwar shagalallu wannan wasiƙa nake wa mara yar gidan honourable jiya ta yomin wasika cike tab da turanci kin ganta nan ya ciro takarda a aljihunsa ya ci gaba da cewa shine nake bata amsa da chainanci tun da nasan kaf gidan nan in bake ba ba me iya fassaramin wannan turancin ke ma wallahi wannan turancin yayi miki tsauri......, gabaki ɗayan su suka sa dariya ban magaji da ta haɗa rai sai ban kawa dinana harara take tace "Dinana fitar min daga gida tun da abin naka rashin mutunci ne ina laifin ka tsaya iya kanka sai ka haɗo har da ni...., abin juya waina ya dauka ya kwashe mata ganin tana shirin konewa yace "to yar hau kina masifa wainar tana kokarin konewa....., fakar idonta yayi ya gutsire gefe kasa kasa yace yar masara ina tare da ke kullum hayaki na baɗeni ko rabin fafe ba zaki iya ban ba to bara inci ta haram Ahayyye rasss wani ɗan daudo ya shigo yana wata iriyar rausaya da sauri kahu bulama ya fito da hannu ya nuna mai hanya yace "Maza koma inda ka fito wallahi ba zan yarda da wannan iskancin a gidan nan ba....., rataya jakarsa yayi ya kama haɓa yayi wani fari da idanuwansa yace "Kahu wa kake wallahi gyara baƙin ka gurin magaji nake zuwa ba gun Ka ba cin arziki ya kawo ni ato....., da sauri ya yo kansa matsawa yayi yace "auzubillahi me zan gani shi yasa masifo sukai mana yawa ina mace kana ƙoƙarin taɓani innalillahi magajiya...., sororo kahu bulama yayi magajiya ce ta taso gyara zanin da ta ɗora akan doguwar rigar ta tayi sai taunar chingum take ƙwai ta saki ya bada wani sauti ƙasss ƙas tusssh tace "ki rabi ba ruwan ki wannan fa kahuna ne kai kahu ba ruwan ka da rabi ciniki tazo tai min a unguwar nan ba akwai masu sai da waina ba amma ta tsallake ko ina ta zo guna gaskiya kahu ka dinga jan girman ka.... kullum sai kai faɗa da wa'yanda suke zuwa guna...., Zani rabi ya bankaɗe yace ato faɗa mai kullum yana mana kallon hadarin kaji gurin wasu yan mata dake kan tabarma suna hura taba suna caca ya zauna yana taunar chingum babbar rigar'sa ya gyara yace "to nace ba ....dan Allah zan sami wannan wainar sai ki ci gaba lissafi duk ranar da muka koma Maiduguri lokacin da komai ya lafa sai in biya ki..akwai huluna na dana saka mantawa nayi ban dauko suba lokacin da muka tawo gudun hijira garin nan zan siyar in baki bashin ki....., da sauri ta kallesa tace "Kahu..., Na'am magajiyar ya'yan Allah ya shirya Kahu.......kahu hularsa ya gyara yawa an kifa lotsassiyar tasa yace "Magajiyar karuwai ina jinki...., cikin hausarta mara fita tace "wallahi kahu ai kafin ta ƙarasa yace "Haba yar gidan faɗimatu dan Allah temaka min....., kai dai wallahi malam Allah ya shirye ka me zanyi da abin da ya fito daga hannun yan daudo da karuwai da yan sane wata mata ta fito tana masifa jin dan shin huka tayi a huyanta jiyowa zata yi taji waya sa mata huku ji tayi ance Kina jiyowa sai na burburma miki huƙa a hanci ta huce ta maƙoshin ki magajiyar kike faɗawa haka yana wani cije baki alamar rikakkan ɗan daban Wata uwar buɗa magajiya ta saki tace Manjagara sauke huƙarnan wallahi nasan in har ina tare da ku bani da sauran damuwa maza sauke'ta kallonta yayi yace "Magajiya da kin barni da yar hau wallahi in ci kutumar....ubanta la'ada waje yasin....., Manjagara nace ka sauke ta nace sauke'ta yayi tace "Innna gobe ma in halinki ne ki ƙara tana faɗar haka ta koma ta zauna Kahu bulama da yake tsaye a ransa kuwa wani irin takaici ne ya kama shi daman magajiya ce ta ɓata ba yar uwar'sa ba da ya huta da wannan tashin hankali da magajiya ke sa shi kullum ba shi da nutsuwa yan iska fal a gidan wannan gidan shine gida na goma sha biyu da suka kama dan ma ita ke biyan kuɗi ko wanne gida kuɗin su baya ƙarewa ake tashin su duk saboda magajiya Wata me kama da kilaki ce ta shigo ta saki uwar buɗa tace "Kaga magajiyar ya'yan haram an buga dake an barki maƙiyan ki fadawan ki kin ci dubu sai ce to wallahi ke zamani ce dole a tafi dake....., kai ta dinga rausayawa dinana yayi karab yace gama kirarin ki sai kin biya za kice waiiina ato bama bada bashi mayafin'ta da ta aza a kafaɗa tace "To me matatciyar zuciya ka zauna a katarar mace sai dai taci ta rage maka...., Dariya ya saki yace "Ai arziki wani yayi yaga in zai ci riba sai de ya kare a hisba...cin bashin ki yayi yawa..., wani kallo take mai tace "uhmm wato rashin mutuncin ka har ya kai haka ka dube ni nayi maka kama da wacce zan ci bashi never wallahi....., tashi yayi yace "to tsohuwar kilaki waya faɗa miki yanzu ana yayin irin ku ki bari masi jini a jika suyi irin su saudat me idon nera...., tashi saudat tayi tana wata rausaya ta juya kugu ta liƙi ta shiga yiwa dinana tace "Yanzu duniyar bala ja'u mu take yayi wallahi ba wata tsohuwa ba...., Ai kafin ka ce me fada ya kaure an shiga bawa hamta iska botiki rabi ya ɗauka yana rawa yana cewa Kutaso babban ku taso kai ku tasu ba me raba ku a zamanin nan na yanzu Cikin kunar rai magajiya tace.....✍️ Kuyi following ɗina dan samin ci gaba kullum zan dinga yi muku update GIDAN MAGAJIYA EPISODE 2 https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k Na shiga uku so kuke wannan gidan ma a kore ni to wallahi ba zan lamincin wannan iskancin ba kai Rabiu ga hanya nan ka koma inda ka fito......ke sauda zo ki fita....., Rabi'u gatsal ya kike neme ki sani jinsin rijalu gaskiya ba ki min adalci ba Kahu bulama da yake gefe yayi garaf yace "ai wallahi ina gab da kai ka hisba daman irin ku suke kamawa...., Ayyiriiiyi ya saki buɗa ya buga cinya yace "yanzu in ka ɗabe mu ya zaku ku maza ai wallahi namiji sai da nisa'u...., sakar baki kahu bulama yayi yace "Ina neman tsari da wannan bak'ar ƙaddarar.....ni da auran jinsin na...., harda kafa yayi ya gyara ɗaurin kansa yace "to mene aci wannan abu na headquarter kana da chaja ina da socket...., RABI'U magajiya ta faɗa da karfi tace "Wallahi nagaji da iskancin da kuke min..., yarfa hannuwa yayi yace "Allah ya baki hakuri nayi nan ya nemi guri ya zauna sauda ma neman guri tayi ta zauna....., ganin sun dena fadan ta koma ta zauna ido hudu tayi da dinana ya zage sai ci mata waina yake karkata ɗauri tayi tace "wallahi ka gama ci ka biya ni kuɗina ko ficika baza suyi ciwo ba ta koma ta zauna zare ido ya fara domin ko kobo bashi da ita dariya hindu ta daki tace "Alhamdullahi mu da akewa kallon hadarin kaji za mu iya ci da kan mu...., Nawa ne kuɗin wainar da ya ci miki Cewar sauda ba tare da magajiya ta dube'ta ba tace "₦500..., zaro kuɗin tayi tace "Dinana nawaje na zo ka amsa...., Au kai zuwa zakai ka amsa ko da yake zuciya ta mutu.... Hindu ta fadi haka tana shekewa da dariya Be ce mata ƙala ba ya shige ya amsa to yar bala'i ga shinan kin so ki kunya'ta ni ina tare da ke ana ce min me yiwa mace aiki fisga magajiya tayi ta tura mai ragowar ta ci gaba da yin wainar ta ***********ASOKORO Villa Toscana Restaurant Plot 73, Usuma Street, Off Gana Street Tissue ta yaga ta goge gefe da gefen baƙin ta tace "zee kin tabbata A.k yana zowa gun nan..., ɗagowa tayi ta janyo glasses ɗin ta ajiye wayar'ta tayi akan table ɗin da tace "ni da na ganshi ido da ido....kinsan dai fuskar'sa ba boyayyi bace musamman wanda yake social media...., ajiyar zuciya ta sauke tace "Allah isa yau yazo yau ita ce damata ta ƙarshe gobe zan bar abuja na koma Sokoto..., wasu samarine su biyu suka shigo cikin restaurant ɗin sanye da riga blue da wando baƙi ajikin rigar an rubuta *A.K SARDAUNA CONTRACTION COMPANY* da sauri wannan matashiyar ta tashi sanye take da fitted gown ta ɗan yafa shantili a kafaɗar ta sai taunar cingum take kafin ta isa gere su tuni sun shiga wani guri cikin sauri ta dubi zee tace "Zee wayan nan daga gani ma'aikatan sane ko za mu sami wani information akan'sa.....muje gun su...., girgiza kai zee tayi ta riƙo hannunta tace "Wallahi nabeelah kar ki gigin zuwa gunsu kin san wane kuwa A.K Sardauna....? a yanzu shine shugaban DASS fa ni wallahi bansan me isa kike neman saba kar ki jajamin gidan da nazo cin arziki su koreni....., kallon'ta tayi tace "Ke wallahi kin fiye tsoro wata kila ma kiga yana da sauƙin kai...., dariya zee ta saki tace "Haba kawata mutum kamar'sa kiyi tunanin zaki same shi cikin sauki canza wannan tunanin....., takardar bill ɗin abin da suka ci aka ajiye musu saurin zaro ido nabeela tayi tace "Zee wannan ɗan abin da muka ci 12k...., da sauri ta ɗauki jaddawalin suna nayan abin da suka ci farin gani tayi Grilled Chicken with Roasted Vegetable₦12,000 tace "Wallahi haka yake ni dake 24k...., Gumi ne ya shiga tsassafo mata ta ko ina 20k ne a jakarta kuɗin da take saka ran da so zata tafi gida zee CE tayi ƙarfin halin cewa Bara in kira excellency dan gwamna ko zai biya mana dan ni wallahi bani da ko ficika jikin'ta yayi sanyi ta ja kujera ta zauna fake live ba tayi ba wayar'ta ce tayi ƙara dakyar take iya ɗaga hannun ta ɗauki wayar video da tasa a tiktok ne mutane suna ta yi mata liking...... Cikin contact ɗinta ta shiga neman number dan gwamna cikin sa'a ta sami number bugu ɗaya ya ɗauka kashe muryata tayi tace "Hello baby.....wallahi nayi missing ɗin ka..., da sauri ya diro daga kan matatciyar katifar sa yace "Allah ko baby..., Wallahi baby kana ina....., dan jim yayi sannan yace "Wallahi ina guarding...wallahi na fito shan iska..., Okay dan Allah ko zaka zo Villa Toscana Restaurant ne zaro ido yayi me zai kawo shi gurin masu fada aji yana Kaduna me zai kawo shi abuja besan kowa ba amma sai ya mazai yace "Okay am dazu daddy na yayi min Magana zan raka shi wani guri wallahi da nazo kinsan tun da na haɗu dake a tiktok wallahi naji kin min...., okay na gode ta faɗa a sanyaye ta kashe wayar ta duban nabeela tayi tace "Nabeela ba abin yi fa garan da na haɗu da shi jiya a tiktok yace min shi ɗan Abuja ne a maitama yake ki nemo wata mafitar...., suna haka sai ga wa'yannan samari sun fito hannunsu riƙe da ledojin an rubuta sunan restaurant ɗin da sauri samir ya tsaya yace Manage bara na koma ciki naman ta fadeela sectary tayi min sautin ice-cream da bara ce ta faɗowa nabeelah ta tashi tace.....✍️ *Oum yasmeen* _Ayi hakuri yau ba yawa_ GIDAN MAGAJIYA EPISODE 3 https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k Masu tambayar complete na Wannan littafin ban gama ba typing nake... da sauri zee ta riƙo ta ƙasa ƙasa tace "Nabeela me kike shirin yi...?, hannunta ta bige tace "Kina da wata mafitar ne ni Wallahi 20k CE a jikin account ɗina kuma da ita zan koma gida..., ta gumi zee tayi tace "Nabeela wata kilama wasu sun som fuskokin mu kina ganin wannan ba zubewar mutunci bane kamar mu celebrity muna neman temako....ki yi tunani..., kai nabeela ta shiga girgiza mata tace "Zee bamu da wata mafita sama da wannan kina ganin wayan nan jajayan fatar sun san hakuri....ko sun san babu...?, kai zee ta dafa da yake sara mata tace "Allah ya fitar damu..., banza tayi mata mayafinta ta gyara cikin sa'a kuwa sai ga su sun dawo tace "Assalamu alaikum..., AYMAN da yake danna waya ya amsa fuskar nan ba walwala domin ya tsani mata marasa kamun kai daga ganin'su basai an faɗa maka ba su waye su cije lips ɗin ta na ƙasa tayi cikin takaicin halin da Ak ya sata aciki tace "Dan Allah bayin Allah temako nake nema...., da sauri ya ɗago ya kare mata kallo a nan gurin ake neman temako tab Allah me iko haka ya raya a zuciyar sa yace "Allah isa zan iya..., Kaga mu ba yannan garin bane mun manta jakar mu a tesxi kuma ita ce jakar kuɗin mu sai da muka gaba cin abinci muka ga babu gashi ba muriƙe number din me tesxi ɗin ba Okay na nawa ne....?, Hamdala tayi tace "24k...., juya wa yayi ba tare da yayi magana ba gani tayi yana nunowa baturan dan ƙasar Italian su ATM card ɗinsa ya bayar aka cira kuɗi da sauri ta bishi za tayi mai godiya suka shiga mota suka tayar tsaki taja ta koma tace "Sai ki taso mu tafi dan baƙara ba...., dariya zee ta saki tace "haba Nabeela Sokoto gobe ma mu dawo wallahi sun iya girki ke kinji kuwa kazar nan....ji nayi kunne na kamar ya cire...., dariya ta saki ta rataya jakarta tace "Da sun kira mana security da kinyi bayani a bayan kanta wallahi..., itama dariya tayi ta rataya jakarta daman ba ta fito da mayafi ba suka fito titi zee tace "Nabeelah sokoto yanxu ina muka nufa...., dan jim tayi da sannan tace "Nima wallahi ban sani ba ...., kenan kin hakura da neman sa.... da sauri ta kalli zee tace "Zee gida zan koma wallahi nagaji kuma sai kuma na dawo....yanzu muje gidan da kike zaune gobe sai in tafi..., da sauri ta dafe kirji tace "Yar sokoto rufan asiri aɗosane nake a gidan nan wallahi daman zaman dole nake in ina cikin gidan zan sami me dan shi yayi zaton gidan ubana ne ya biyoni ya aure ni....., dafa kafaɗar zee nabeela tace "Hmmm uhmmm Allah ya temaka...., amin inhar zuciyar ki kika faɗa dukan wasa takai mata ta goce tana dariya tsarar me napep sukai suka shiga inda batare da sunyi ciniki ba otal ɗin da ta sauka ya akai ta ya ajiye ta 2k ta zaro ta bawa zee ta bashi sukai sallama inda ya ƙara gaba da zee har Kofar gida ya kaita sauka tayi ta zaro kuɗin da nabeela ta bata tabashi cire p-cap dinsa yayi yana mata wani kallon up and down yace "Wannan me kike bani...., da sauri ta kalli kuɗi tace "Kuɗi mana...., Fitowa yayi yace "Tun daga villa na ɗauko ku ina ta yawo da ku ban dauki kowa ba dan haka kuɗin ku 5k...., Kai daga kata malam in Rashin mutunci kake ji dashi wallahi ka sami dai-dai dakai kai wanne irin ɓarawo ne tafiyar nawa mukai da har zaka ce miki haka...., Wallahi in baki shiru ba zan zube miki kwando kwandon rashin mutunci ke ni rayuwar agige nayi a karkashin gada wani kallon tara saura kwata tayi mai tace "Au Allah....Dan tasha...to na fika ta shanci wallahi ko kallona kayi kasan ruwa ba sa'an kwado bane..., kee wacce irin dabba ce ai be karasa ba ta zabga mai mari wayar hannunta ya war'ta ya shige mota ga unguwar shiru ba kowa balle ta nemi ɗauki gumi ne ya shiga yanko mata wannan wanne irin ibtila'i ne wayar nihila ce ta ɗauka bata sani ba kasa zaune tayi ta ƙasa tsaye yau ta tabbata inhar niheela ta gane ita ta ɗaukar mata waya sai tayi kwanan ƙauye ba tare da burin'ta ya cika ba ___________magajiya Karfe uku ta tashi daga suyar waina gyara gurin ta fara tana yan wake waken'ta rabi tana zaune suna buga ca'ca inna gamawa tayi ta ajiye tsintsiyar ta saki miƙa tace "yar faki faki ba yawa sai lada bara inzo inyi salla...., kahu bulama da yake zaune yana jiran tsammani yace "yanzu magajiya sai yanzu zaki sallahi uku da rabi har ta gota...., har ta shiga bayi ta fito tace "kahu gwarani ina da niyar yin salla Allah ya gani yan ciniki ne sukai min yawa ban samu damar yi ba wayan can fa kaga suna da niyar yi adinga kyatatawa ɗan adam zato dan Allah...., tana kaiwa wannan ta shiga bayi ahayye rass shishshigi ba farin jini cewar rabi saudat me idon cin naira ai gwara wanda yake faɗakar da mutane akan subi Ubangiji da wanda yake saba mai yana namiji yana mai da kan sa mace wallahi ina nan zan kira yan hisba su kwashe duk wani me baɗala agidan nan kowama ya huta Chass anayi muna jin dadi wai kin san me saudat...., kwai ta saki yace Tush tace "a'a rabi..sai kin faɗa..., rabi jiya ganin ido naga wani tsohon najado yana bara zuciya ta mutu da sauri magajiya ta fito bata ƙarasa wanke fuskartar taba tace "Alkur'an bazan yarda ba cini kin wainar tawa kuka ɗauke ni zaku tozar ta ina manjagara ina dinana yau za ayi bura'uba wallahi ina jin na wai wai yau ni saku yashe..., innalilahi rabi ya fada zaninsa na kokarin suɓucewa ido huɗu sukai da kahu yace "haba malam har wani karkata kai kake zaka kalli tsiraicina adin ga yin na Allah wallahi wannan bayi bane wallahi...✍️ Ina masu so atallata musu ajojinsu to kofa a buɗe take domin karin bayani ku neme ni ta wannan number 09061890481 GIDAN MAGAJIYA nafa kusan daina posting ako wanne group kuyi following ɗina domin samun karanta gidan Magajiya complete ina masu so atalla musu hajojinsu to kofa a buɗe take https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k Episode 4 Billahir'lazee huwarramanu kabi a hankali kar in maka ɗaukan amarya Ihuuuu kai kar ka ganni ni macece ina da rauni to wallahi kabi a hankali Ya ishe ku haka ni zaku mayar mahaukaciya ina maganar kudina kusan dubu sittin kuna min maganar banza to wallahi yau yan sandan wambai zan kirawo su kwashe ku in kunje can kwayi bayani Shikkenan da haka ma in kikai kin hutar da kowa cewar saudat me idon cin naira To yar bantan uba shegiya da fuska yawa ruɓaɓɓiyar gwanda duk anbi an kwashe fata da man bleaching cewar kahu bulama da sauri magajiya tace "Kahu saudat zuby rabi uwani...tun muna mu haka daku ku fito min da kuɗina...., da sauri uwani ta sallame salla daman tayarwar ta kenan tana cikin sujjada taji ta ambaci sunanta a sukwane ta fito tace "Magajiya kinga na zauna miki a katarar ki wa'yanda kike tare dasu sune ɓarayi bani ba me zanyi da kuɗin kii...., yarfa hannu rabi tayi ta murguɗa baki yace "Waya sani abu a duhu ai ita sata ba mannata ake agoshi ba ba kama ce da ita ba wallahi wata kila mu da ake ganin cewa mu gamu gamu nan ne sai agaba haka bane....., kafin ya ƙarasa UWANI ta sauke mai botikin karfe aka ihu ya zabga da sauri zuby tayo kan'sa uwani tana haki tace "Shege ɗan katan uwa ni zaka faɗawa sheganta ka to har aran gama munyi da yan boko haram balle kai karan ƙada miya...., da sauri magajiya ta shiga ɗurkusasshen ɗakin'ta ta ɗauko mayafi zanin jikinta na suyar waina ta cire ta hullar da mukulli hannunta tace "Wallahi duk wani tantirancin ku kunsan na fiko yanzun nan zan tawo da su sajan bala kunsan sauran..., tana kaiwa nan ta fice kulle gidan tayi tana sauri matasan da suke zaman majalisa a kofar gidan wani daga cikin su yace "Allah ya rabamu da haifar ya'yan kuka..., har tayi gaba sai taga in bata mayar mai ba baza ta iya bacci ba tsayawa tayi tana yi musu kallon sama da ƙasa tace "Ku jirayi dawowata dan har ku wannan tashin hankali bazai kyale ba dole a fito min da kuɗina wallahi tana kaiwa nan tayi gaba da sauri kowa ya shiga kwashe yana sa yanasa domin sunsan halin Magajiya ba mutuncine da itaba bata kunya bata shayi akan kuɗin sai ta kulle mutum wajan kamar anyi shara kowa ya tashi na cikin gida kuwa suna nan suna tashin hankali...... batayi wata tafiya ba ta isa policetesion mayafinta da tasa a kafaɗa ya dawo hannunta ɗaure shi tayi a kugu ta shiga washe baki sukai wani ɗaga cikin su yace "a'a yau manyan ƙasa gatan kanana..., Kofur musa d.p.o yana ciki...?, eh yana ciki amma yace kar kowa ya shiga wani kallon tara saura kwata tayi mai wani tsoho da yake zaune yace "Jami'in doka kace min yayi tafiya...., da sauri magajiya ta kalli tsohon tace "Baba maganar wanan la'anannam Allahu'ta'ala zaka yarda da ita tab kana ruwa...., Sajan bala ne ya fito daga cikin cell yace "Sweetheart yau kece agurin namu...., ajiyar zuciya ta sauke tace "Sajan bala ina cikin matsala mutane nane suka ɗaukar min kuɗi wallahi..., aikuwa yau sai sun san sun taɓo matar ɗan sanda kai da sauri ya juya sarawa ogannasa yayi washe baki yayi ganin magajiya yace "A'a yar barno me ya kawo ki nan kar dai wannan yaran ki ne aka kama masu yawan dare ya nuna wasu ƙananan yara rayuwar su abar tausayi kina mace kina harkar ta zubar wa'iyazullahi... Allah ka shirya mana zuri'a..., Allahumma amin sai lokacin ta lura da su tace "a'a kuɗi wayan can yan iskan suka daukar min..., yanzu dai kawo wani abun da zamu zuba a mota mutafi kamusu Innalillahi yanzu oga nura ni zaku yiwa abin da kukewa wa'yanda basu waye ba tab lallai shiyasa nace ku kaini gurin d.p.o kuma billahillazi inga mutum acikin gida sai na karta mai rashin mutunci mabayyani wallahi kai sajan bala kofur musa ko bita ku kamo mana kowaye zasu yi bayani ne Saramai suka kai suka ce to Baiwar Allah dan Allah kisa baki ɗana aka kama ya saci garin kwaki wallahi yunwa ce da matsi na rayuwa yasa yayi haka kuma na maƙocina ne tausayi ya bawa Magaji tace "Kar ka damu baba sajan bala na nawa ya ɗauka...?, na dari biyar sai kuɗin beli dubu biyu kallon bangon policetasion ɗin tayi tace "naga ansa beli free ne...., sosa kai yayi yace "Kawo abin da zaki kawo kiyi gaba mu sake shi...., Dubu biyu ta bashi ta ɗauki dubu biyu ta bawa baba godiya ya shiga yi mata yana sa mata albarka fita tayi su sajan suna binta abaya can gurin me awara ta hango dinana nunawa su sajan shi suke ji yayi an cabki wandon sa cikin bala'i ya ɗaugo yace "Wanne dan durin uwar.....kafin ya ƙarasa sukai ido huɗu da sajan bala...., Haɗa rai yayi yace "to me nayi mai nayi maka ba dpo yayi mini tsakani dakai ba...., dungure mai kai yayi yace "Uwarka kai min shige mu tafi..., tirjewa ya fara yi da be lura da magajiya ba sai yanzu yace "Magajiya dake za'a haɗa baki aci zarafi na....?, Dinana kuɗina dubu sittin aka ɗauke min suwa ye ke tare dani in baku ba.., Gaskiya ne yanzu na fahimta sai yau na gane maganar hausawa da suke cewa zuciya bata da ƙashi inban da haka kin taɓa gani nayi sata banni da ɗan taɓe taɓen mata anan nafi kauri amma saboda ido wa ka raina shine ina gaban buɗurwata kika sa aka tuzarta ni.... Da hallacan muje tafiya suke suna ta faɗa sa mukulli tayi ta buɗe gidan hanka ɗashi su kofur sukai kahu yana zaune yana jan carbi tashi yayi ya saki salati ganin wayan nan annobar yace "Falmata amma dai wayan can yan Allah ya shirya za'a kama ban dani ko..., shigowa tayi tace "a fito min da kuɗina hankalin kowa ya kwanta in kuka ƙi wallahi sai kwanan cell gobe sai gidan gyaran hali...., Rabi da take zaune dafe da fashashshan ƙai tace "Innalillahi magajiya ki rufan asiri yanzu ina zan sa kai na wallahi fata ta bata son cizon sauro kinsan dai ance ciwon ya'mace na ya'mace ne su tafi da dinana da bulama yake kowa yauwa kun manta ba a tawo da manjagara ba ina kyautata zaton shi ya ɗaukar miki..., To ɗan shegiya wa yace maka ina tsoron su gani billahillazi na kama ka sai na cire maka raini dake tsakanina dakai..., zaro ido rabi tayi ɗaurin ƙanta ta cire tana fifita dashi.....✍️ gidan magajiya yasha babban da labarin da nake kawo muku kudai ku kasan ce da alkalamin *Oum yasmeen matar mijinta* GIDAN MAGAJIYA Wannan littafi kirkirarre ne banyi da nufin tozarta wani ko wata ba duk wanda yaga yayi dai-dai da rayuwar'sa to ya ɗauka arashi ne...... Ku fitar mana da littafi ku karanta kuna nushaɗi kusan cewa Ubangiji zai barku wallahi hakkin mune Ubangiji bazai taɓa barin kuba muna amsar kuɗi ne saboda mu rage raɗaɗin typing hannun mutum duk ya ƙage ke ki karanta a kwanciyar hankali wata shari'ar sai a lahira🗣️ https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k Kuyi following ɗin channel ɗina domin na kusa dena posting a ko ina sai a channel Episode 5 Shege wanda Ubangiji ya la'anta billahillazi zamu haɗo a way Ku dakata kuɗina nake muku magana kun mai dani mahaukaciya tagumin da uwani tayi ta cire tace "Yanzu falmata bazaki bi wannan abin a hankali ba ayi bincike...., Banza tayi mata kamar ance kalli can inda ta zauna tana al'wala sai ga kullin kuɗi da sauri ta ɗauka farke baƙar ledar tayi kirga kuɗin ta fara kuɗin ta cas ba abin da yayi ciwon kai...hamdala tayi ta soke a kugu tace "yan iskan karya...., Wallahi Allah ancu ce ni haka kurum kin ɗora mana sharrin sata gaskiya magajiya ki canza hali tun kafin Ubangiji yayi ƙuliƙulin kubura dake wallahi Cewar rabi.... takaici ne ya kama xuby ta ɗauki mayafin'ta ta tasa a ƙafaɗa tace "To su kofur sai ayi gaba nan gurin baku da rabo...., harara ya gallamata yace "to yar hau ke wallahi kike yaye ni tun kafin insaki a bayan kanta...., Ka dade baka sakani ba tana kaiwa wannan ta fita shigiya da kafa yawa katafila kina wani rausaya kamar matatciyar bishiya da take shirin waɗowa Rabi ya faɗa yana wani murguɗa baki dinana da takaici ya ishe shi yace "Magajiya wallahi zan san zaman da zanyi dake....., Ka dena zuwa gidan nan daman me kake tsinana mata taɓarya ya ɗauko ya biyi rabi da ita da gudu ta fita sallamar su kofur tayi suka fita akan dokin kofa ta zauna ta zuba tagumi ta shiga tunanin rayuwa jin maganar Sama'ila tayi yace "yaya yunwa nake ji...., da sauri ta ɗago tace "Sama'ila ɗauki kuɗi a kan katifa ta ka siyo mana taliya ka biya gurin masu siyar da pieces ɗin kaji ka siyo cinya da kirji na dubu biyu.....sai ka siyo mana kayan miya...ka kaiwa uwani ta girka mana, kahu da yake zaune yace "Falmata kice yau me yar gaɓa za muci a gidan nan...., kallon kahu tayi wanda take wa kallon kamar mahaifiyar'ta wani zubin halin sa ke ja masa tace "Eh...., gyara kwanciya yayi yace "To Allah yayi albarka ya bayyana fatima...., jindaɗin addu'ar sa tayi tace "Amin....., Sama'ila ne yace "Yaya yaushe za mu koma damaturu...., kama haɓa tayi tace "Ka rufa mana asiri so kake muje ayi dabgen mu....ai ko a mafarki bana fatan Allah ya maidani Maiduguri ai mun ga tashin hankali....., Shiga ɗaki yayi ya ɗauko ya fita Radio kahu bulama ya ware har maƙota anaji kwanciya yayi a katifa Yana jin labarin duniya kamar haka Ayau ne shugaban rukunin Company AK SARDAUNA CONSTRUCTION sannan director general na Hukumar DASS ya bayyana cewa insha Allahu sun kusa gama titin da zai kai ka har zuwa katsina tun daga nan kano kuma ya bawa wa'yanda ta sanadiyar haka suke samun tsaiƙun tafiya yayiwa wakilin mu ƙarin bayani Waccan gwamnati ta bami aiki ba tare da tabiya mu bu shiyasa na dakatar da aikin amma wannan sabuwar gwamnati ta taka rawar gani gurin biyan yan kwangila hakkinsu Inda yana gama wannan jawabi ne jirginsa ya ɗaga zuwa babban birnin Chaina Ga zantawar da mukai da al'umma mene ra'ayin ku game da titin da shugaban ƙasa ya ɗauko tun daga kano har i zuwa hanyar da zata sadaka da Katsina nazeer lawan gare Ka Sunana nazeer lawan nine me kawo rahotanni ga hirar da mukai da wasu matasa A gaskiya mu ba wannan muke buƙata ba a inganta harkar lafiya da tsaro dan an gyara mana titi mutane ba kwanciyar hankalin da za suje su amfana da titin kullum ana bin mu ana kashe mu Wakilin rahotanni yace "Kar ka manta direbobi sun sha bin hanyar nan suna haɗari saboda rashin kyahun hanyar...., ba rashin kyan hanyar bane yake sa haɗari ka bincika kaji yan fashin dare ne suka assasa haɗarin Kai me zaka iya cewa game da ci gaban da aka samu tsawon shekaru takwas ana aikin titin nan aka tsaya sai yanzu me girma shugaban ƙasa ya fitar da kuɗi domin a ci gaba da aikin nan hakan ya da yayi abu ne me kyau Allah ya ƙara mai nisan kwana ya bashi ikon sauke nauyin mu To godiya muke nazeer lawan a wanni ɓangaran kuma ministan ilimi A'isha AK sardauna ta halarci taron shugabannin makarantun kama daga kan primary secondary college university insha'Allah zata jajirce ganin harkar ilimi ta gyaru a ƙasar nan inda ta faɗi jimullar yaran da basa zuwa wa makaranta..... a fusace magajiya taje ta kashe radiyo bacci ne ya fara ɗaukan bulama firgigit ya farka yace "magajiya lafiya.....?kika kashe min Radio..., Kahu sai yau she zaka kagane ka dena sauraron wannan ƙanzan kuregen ne tasho zaune yayi yace "Falmata labarin duniyar ne kanzan kurege lallai kinji hausa...., komawa tayi ta zauna tace "Kahu ka faɗamin abu ɗaya a aka faɗa da ka amfana dashi mu talakawa ba wannan ne a gaban mu ba a inganta mana tsaro rayukan mutane nawa a kullum suke salwanta....? muna tsaka da bacci aka kore mu aka yanka wasu daga cikin mu yara ƙanana suka zama marayu...mata nawa aka kama aka yi musu fyeɗe sannan aka yi musu kisan hulakanci....yara da yawa sun na ƙasa so muke akawo mana ƙarshen wannan zaluncin ba wannan shirman banzan ba a kawata titi su haukan titin adin gayi musu jiniya turawa su zo..... zuga suna aiki a kasar su su hau kan gada su shiga su ɓulla yawa wasu kurege kahu dan amfanin kansu suke gyara titi badan amfanin mu ba wallahi kahu ace zan shiga siyasa kuma a zaɓe Ni sai *NAKAWO KARSHEN WANNAN ZALUNCIN......* Allahu akbar ba shakka malama falmata ai kamata yayi ki tara mutanan ki ki musu faɗa kafin kizo kan shuwagabani..., ɗaki ta shiga hawaye na bin kuncinta karewa ɗakin kallo tayi duk irin daular da take ciki tana ji tana gani ta baro'ta tabar abu mafi muhimmanci a rayuwar'ta jin maganar mahaifinta tayi ta dawota sabuwa fil tana amsa kuwa a kunnanta Bazan shiga ƙungiyar ku ba saidai in Ku kasheni bazan zaɓi farin ciki na ba in sulhuntar da rayukan musulmai ba....karya kuke wannan abin da kuke ba jahadi bane cin zarafin Musulmi ne......✍️ *Yan aljanna a dinga yi min sharing Allah ya bawa kowa abin da yake nema duniya da lahira* GIDAN MAGAJIYA oum_yasmeen ✧⁠☆typing.... ✷⁠✷✷✷✷⁠✷⁠✷⁠✷ EPISODE:.6 https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k Kanta ta dafe dayake tsananin mata ciwo zama tayi salamar Sama'ila ce ta dawo da ita duniyar da muke tashi tayi ta ɗauro alwala salla ta haɗa azahar da la'asar ko tsayawa addu'a bata yi ta fito Lokacin uwani ta gama shan wahalar hura huta ta ɗora tattasai sauke tukunyar tayi ta zuba ruwan wanka ta tsaya agurin tana girgiza kafar ta jin motsin sauke tukunya a sukwane uwani ta fito daga bayi tace "Wanne shegen ne ke buɗamin tukunya....?, shiru tayi ganin magajiya girgiza kai tayi ta koma alwala ta ɗauro shiga ɗaki tayi sauke ruwa magajiya tayi ta zuba a botiki mai da tukunyar da ta sauke tayi Sannan ta juya ruwan a botiki shiga daki tayi ta ɗauko kwandon wankan ta ta shi ga bayan gida ✧✧✧ ******CHAINA SHANGHAI PUDONG miƙe ƙafafuwan'sa yayi akan Centre table sosai yake jin daɗin karanta jarida wayar sa ce tayi ringing gaban sane ya waɗi ganin wacce take kiran shahada yayi ya ɗaga kiran cikin ladabi yace "Assalamu alaiki Barka da war haka hajiya...., Bata tsaya amsa gaisuwar'sa ba balle sallamar'sa ta zarce da cewa Asif ya kukai da kai wata fa ba ƙoƙarin cika banji ko ɓatan wata wannan juyar tayi ba lumshashun idanuwasan ya buɗe ya maida su yawa na masu jin bacci yace "Ki hakuri hajiya komai nufi ne na Allah.., ai kafin ya ida zancen'sa tace "Wallahi wata na cika sai kai aure....dan mu dangin mu irin haihuwa ne damab tun farko kafiyar ka ban ga abin so a silindar gas ba ba kyan fasali amma ka nuna kafiya dangin turawa ai su tun yaro na ciki suke kashe mai kwaikwayon haihuwa....kaf cikin ahalin mu kowa na haihuwa ban da kai ƙannan na baya wanda akai musu aure bayan auran ka daga me ya'ya biyar sai me huɗu....dole inga jikan babban ɗana...., cije lips ɗin'sa yayi besan wacce tsana hajiyar sa tayi wa aysha ba duk da wani zubin da laifin aysha ƙasa yayi da muryarsa yace "hakan ma baza ta faru ba insha Allah zaki ji kyakkyawan sakamako...., Allah yasa ta kashe wayar ba tare da taji me zai ce ba jikin'sa a sanyaye ya ajiye wayar ɗaga kansa sama yayi kallo ɗaya zakai mai kasan buzune ga hutu da ya ratsa fatar'sa har ɗaukan ido ji yayi karanta jaridar ya ishe shi tashi yayi dogune ga jikinsa duk a murɗe laptop ɗinsa ya janyo ya zauna duba saƙone ya shiga yi wani sako ya gani Niheela M.S banza yayi da saƙon ya ci gaba da duba masu mahimmanci wani saƙon ne ya sake shigowa dafe kansa yayi dake tsakanin ciwo buɗewa yayi kurawa rubutun ido yayi yana karantawa _assalamu alaika amincin Allah ya tabbata a gare ka ya wanda zuciya'ta take so ina fatan a yau in sami a bin da na dade ina jira a ko wanne lokaci ina tsammanin ganin saƙon ka duk da nasan kana tarun aiyuka_ *daga masoyiyar ka ta har abada NIHEELA M.S* takaici ne ya kama shi waya ya ɗauka cikin ba da umarni yace "Zan turo maka wani email kai min bincike a kansa...., Okay sir kashe wayar yayi ɗaya wayar'sa ce tayi ringing ɗauka yayi ganin my love CE ɗauka yayi ya kara a kunne batare da yayi magana ba tace "Honey nayi kiwar ka...., Shafa lallausar sumarsa yayi yace "hmmm yanzu in nace ki biyoni cewa zaki aikin ki....., gaban tane ya waɗi karfa yace ta biyo shi bazata iya tafiya wata ƙasar ba ba aikin'ta ne ya akai'ta ba tace "Ak aikin al'umma ne duk randa nayi ritaya zan buɗe Foundation ne in nemi guri in zauna in kula da kai sannan in Allah yayi min nuɗifin'sa sai kaga na haifa mana baby's masu kama da daddy su...., ajiyar zuciya ya sauke ya gyara zama yace "Aysha lokacin karfina ya kare a lokacin buƙatar sanyin idanuwa nake wa yanda zan kalla naji dad'i....., iska ta furzar me huci ta gyara zaman'ta tace "A kullum ƙara zamar min wani fure kake wanda yake yaɗo baza ka taɓa waɗiwa ƙasa ba kai mazajene a cikin maza me isa wani zubin kake da saurin karaya....?, rufe laptop ɗinsa yayi yace "Aysha bakya tsoro rashin kulawar dakike bani a masu farauta ta su sami nasara....?, Dariya tayi ta juya sitiyarin motar ta tace "Zuciyar ASIF ba ko wacce mace face matar'sa na baka duk wata yarda...., Murmushi yayi har ana iya gano jerarrun haƙoransa yawa sankara saboda haske da ɗaukar ido yace "yanzu ina aiki in ajima muyi yawa...., Okay nima ina kan hanyar zuwa gida wallahi na gaji gobe na kiraka tana kaiwa nan ta kashe wayar... bin wayar yayi da kallo duniyar tunani ya lula inda ake ni kuma ta tawo kanon dabo NNDC Quaters Tun daga farkon layin zaka san cewa unguwa ce ta masu hannu da shuni wani ɗan kareran estate in aka yi rubutu a jikin baƙar gate din gidan aka rubuta...SAUDAUNA ESTATE da ruwan gold wata mota ce ash ta fanno a guje horn ɗaya mamallakin motar yayi ba shiri masu tsaron estate ɗin duka buɗe mai. ko daidai ta parking be tsaya yi ba ya fito a fusace duban ma'aikantan gidan yayi ya shiga surfa musu ashar yace "She gu munafukai har da ku....har ni za a sa a kulle min gida bazan shiga ba.... Ƙwafa yayi tare da cewa Ai duk da laifin yaya har mace ta dinga juya shi kamar ni za a mai da min da kaya na guest house bakomai Zan yi maganin yar kutumar....uba Cikin isa Hajiya jamila ta iso tsawa ta dakawa ma'aikatan gidan da su ka daina komai suka tsaya suna kallon'sa kama hannunsa tayi suka fara tafiya har hadadɗan floor ta zama yayi tsayawa tsaye tayi ta fara kai kawo ba tare da tayi magana ba haka shima sai ajiyar zuciya yake sauke wa can da ta gama isar ta tace "Me ya dawo da kai.....?, Mom yan zu abin da ake min a gidan nan yayi dai-dai kenan Tsawa ta daka mai tace "Faisal cewa nayi me ya dawo da akai....?har kana faɗa da kasƙantantun mutane abin yayi min ciwo lokacin da talatu a faɗa min ka dawo har ka tusa yan aiki gaba kana zagi....., Au yanzu na fahimta har da ita ke nan a sahun munafukan gidan nan Zama tayi tace "Har yanzu baka ban amsar tamabayata ba....✍️, Iya comments din ku da sharing iya yawan read more ɗin ku *GIDAN MAGAJIYA* *_Ban yarda wani ko wata ya yi min amfani da shashina na wannan littafin ba masu dai haɗa document ku haɗa ko sa shi a website amma ban da mai damin da shi audio wannan hakkina ne kubar min kayana_* https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k EPISODE 7 Yanzun nan na dawo daga Company na tarar waccan me kama da taliya me sirisiri ta sa a kwashe kayana amai damin guest house wai ta gaji da halina me ruwanta da ni ban da shi yayan ya nuna mata bani da daraja ai bata isa tayi min haka ba...amma ba damuwa zan saita mata zama Gauran numfashi ta sauke tace "Faisal da ace ka zama mutumin kirki da nafi kowa jin dadi kalli a yarda ka dawo daga kai sai three-quarter sai riga me ƙaramin hannu ga wannan uwar sarƙar ko nauyita baka ji ..., ɗaga sarƙar huyansa yayi yace "Mom wannan kinsan kuwa kuɗin'ta ai fashion ce wallahi kowa ya ganni ba raini..., cikin takaici ta buga Centre table tace "Wallahi duk halin da nake ciki kai ke jamin Faisal da ace ka zama mutumin kirki zan kwatar maka hakkin ka amma yanzu fa....kalli muna wani yunkuri za a gane mu bamu da kataɓus da ko shiga jikin'sa kayi mu samu wani sirri amma ka tsaya shashanci..., tashi yayi ya buge rigar'sa yace "Mom faɗi wani abun ba wannan ba nifa ina kaunar ɗan uwana ato baki isa ki haɗani da shi ba matar'sa ce matsala ta da dai ita kike so mu haɗa hannu mu kifar da ita nayi....yana kaiwa wannan ya fita kiran shi ta shiga yi amma ko wai wayowa be ba naushi ta kai wa iska idanunta sun ƙaɗa sun yi jaaa kai kawo ta shiga yi __ __ __ __ __ Hajiya yi ce ko kin kora mai bayani haba kullum ai ta abu ɗaya mace ba mace ba sai aukin hura hanci yawa yar gidan me kuɗin duniya cewar Jidda Tsiran ta zuga ta tauna bata ƙarasa cinyewa tace "Kyale ni dasu jidda wallahi zan maganin su very soon zan nema mai yar gidan girma wallahi...., da dai yafi amma Ni wannan aunty Ayesha ban ga mafaninta ba Ai ke ke kina da amfani shegiya munafuka wai me kike so jidda ki zama kullum sai tusa hajiya kike a gaba kina hure mata kunne gaskiya be dace abin da kuke ba Hamza Hamza fito fili ka zageni damam tun shekaran jiya nake lura da kai sai cika kake kana batsaiwa dan na taɓa yar gwal ƙarya na fada kullum sai dai taitayawo yawa yar bijilanti ni daman da aka zo neman me bijilanti na bada sunan izzatu ai a lokacin da ta musamin sa'a taci ban zubar mata da haƙora ba.....ta rasa na tarɓar miji Allah ya huci zuciyarki amma ki duba ki dena biye wa zancan jidda Salati ta saki tace "wato ni gani mara hankali ko tana hure min kunne nagode Hamza...., ajiyar zuciya ya sauke ya rusuna yace "Allah ya ja da ranki hajiya ba haka nake nufi ba kinga jidda yarinya ce be kamata tana shiga hurumin da bana'ta ba ASIF iya ƙoƙari ya yi matar nan tasa matsalar ta ɗaya bata son wani ya raɓi mijin'ta bata shigowa dangin'sa to mu rabu da ita ita duniya hankali take koyawa mutum kar kije ki ɗauko mana kara da kiyashi...., Allahu akbar masha Allahu Hamza ashe daman ka iya wa'azi ka tsaya kana kogawa da takardu maza ga hanya nan koma inda ka fito dole inga ya'yan me sunan malam ace sardauna guda ba ya'ya.... tashi yayi be ƙara ce wa ƙala ba tujarar hajiya ba salla take ba waya ta ɗauko tace "Jidda nemo min number Akram..., karɓa tayi ta fara nemo mata kee dakata ki lura sosai kai ki kirawo min wannan me fuskar shanu waya jidda ta ajiye tace " Na fasa tun ɗazu nake miki abu kike kushewa ke kira shi..., janyo jidda tayi tace "haba yar jikallena acikin jikokina daga ke sai sardauna ku nafi so....shiya nake son ganin ya'yan'sa....dan ma ya tsotso nonon baƙin hali zuri'ar Fulanin daji...masu yin kiddinafin..., haɗe rai tayi ta ƙarɓa ta fara duba wa bugu ɗaya biyu be ɗaga ba tsaki Hajiya ta ja tace "Ko ubansa ina kira yaƙe ɗaga min balle shi maza kiramin Kabiru...., kamar an hullo ta ahak ta shigo auzubillahi minal tsari Inteesar lafiyar ki ko gamo kikai...? hajiya ya faɗa tana zaro Ido dafe da kirjin'ta gyara zama inteesar tayi tace "Hajiya umma ce ta biyo ni...., da sauri hajiya ta tashi riƙe hannun inteesar tayi suka fara tafiya bin bayan su jidda tayi har shashin umma dake kofar kitchen hannunta riƙe da muciya bata lura da hajiya ba tace "Wallahi inteesar sai naci ubanki ni zan haɗa kulli kina tsalle tsalle ki ɓarar min..., A'a wallahi ubanta yafi ƙarfin ki ci shi saidai kanwar uwarki jimmai dubai ita za ki ci ubanta in banda iskanci ki biyo tatsitsiyar yarinya da muciya yawa kin kama ɓarawo anya ZARA'U kina son shiga aljanna kuwa ƙasa dakai umma tayi tace "Yi hakuri Hajiya bazan ƙara ba..., Kima ƙara wallahi gun wayan nan mala'ikun duniyar (Dass) zan kai ki su sauya miki halitta su sassamaki wallahi Iska ta furzar me huci tace "Yi hakuri insha Allahu zan kiyaye..., taɓe baki Hajiya tayi ta gyara zaman glass ɗin'ta tace "Da time wanne be san halinki ba kina sumi sumi sai kabiru da har yau be gane ki ba....., ya'yan albarka ku shige mu tafi ai ba adaji muka ɗauko ku ba munsan darajar ku...Ni ban taɓa ganin wannan baƙar jarabar ba a yiwa yarinya aure ko kirgar dangi bata fara ba Allah ya kawo rabo aka sani a tashin hankali kwana nake ina leƙa ƙata kar haihuwa tazo ba ƙugun haihuwa..... Cije lips ɗin'ta umma tayi har yau Hajiya ta kasa dene Mata wannan gorin ko da yake inteesar ce ta jaja mata juyawa tayi ta koma kitchen in da sabo ta saba cin mutuncin Hajiya ba wanda ya kyale Atsaye Kyam take duk kuwa da tarin shekarunta ji tayi an rungume ta ace granny granny da sauri ta banɓare hannun Faisal zaro ido tayi tace....✍️ *Comments and reacting my lovely fan's mu haɗu a shafi na gaba....* *Sauran page 9 in dena sawa a ko wanne group kuyi maza kuyi following ɗina* *GIDAN MAGAJIYA* https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k EPISODE 8 "To rasa kunya wato ga tsohuwar wotiwo ko wacce bata da gata bara ka karya ni..., sakin'ta yayi yace "Granny nayi missing ɗin ki ne...., batare da ta tanka shi ba nayi gana abin'ta su inteesar da jidda na biye da ita har part ɗin'ta zama sukai jidda tace "Hajiya yau she za mu abuja....?, sai lokacin da Sardauna ya dawo kinsan yanzu me nake so da ke.... kai jidda ta girgiza alamar aa nasan ke ce zaki iya wannan aiki zauna a kusa da ɓangaran izzatu kiyi kamat wasa kike tana fita ki faɗamin yau zan tabbatar wa da mijin'ta abin da take aikatawa amma baya gani t inteesar tace "Hajiya bani kuɗi na siyo alawa...., Singa zaki siyo ta ci gaba da taunar goranta tashi tayi ta fita a baƙin shashin izzatu ta zauna tana wasa da dutsuna fitowa izzatu tayi tana waya tace "Allah ko ai kuwa gani nan kice yau raƙashewa ake ...?, sai ta saurara dan jin wacce amsa za'a bata tace "harda yan daudo kai kice abin nayi ne gani nan bani minti goma ta kawo ni unguwar ku..., tana faɗar haka ta kashe wayar bata lura da jidda ba ta fara tafiya tana gyara mayafin'ta da gudo jidda ta shiga floor hajiya tace "hajiya ta fito...inaga ba dadewa zata yi ba bata saka mukulli ba..., tashi Hajiya tayi tace "masha Allah yau hamza zai san wace ita shiga bedroom ɗina ki ɗauko min mukulli...., to tace bata dade ba sai gata da mukulli fita tayi ɓangaran izzatu kamar yadda jidda ta faɗa bata saka mukulli ba saka kwaɗo tayi ta kulle kofar shashin nata tace "Shige mu tafi...., ba musu jidda ta bita.....suka tafi Osokoro Abuja kuka take wewe ganin kukan bazai kaita ba tayi kundunbala ta tura gate ɗin gidan abuɗe yake kai tsaye inda aka tanadarwa ma'aikatan gidan ta shiga talatu da larai suna tsaye sai laraba da take zaune ta zuba ta gumi wani irin nauyi baƙin'ta yayi dakyar ta iya sallama ko amsawa ba su yi ba laraba tace "Yau zainabu mun shiga uku an sace wayar hajiya neeheelah..., hamdala tayi ganin ba'a gano ita ta ɗauka ba tace "na shiga uku wane ya ɗauka....?, ina muka sani cewar larai talatu tace "yanzun nan ta aiko wai kije...., to ni da bana nan me zan mata kafaɗa talatu ta gyaɗa tace "Owo...ina za mu sani..., kinsan ke kaɗai kike buɗe mata waya take ce miki ki karawo mata wani ko ki mata wani abun to kinsan password ɗin shi ne take zargin ko ke ce Cewar larai... gaban tane ya shiga lugudan uku uku ta ƙasa magana sai juyawa da tayi ta fita wani katafaran floor ta shiga da ya gaji da haɗuwa hajiya na'ima tana zaune da uban kaya a gabanta tana lissafi sallama ciki ciki ta amsa fuskarnan kamar an mata bushara da gobe zata mutu ɗurƙusawa zee tayi tace "Barka da hutawa Hajiya...., yauwa ta amsa a daƙile tashi tayi ta hau sama tana kyautata zaton nihila tana bedroom ɗin'ta kwankwasawa tayi ciki ciki tace "Come in..., buɗewa tayi ta shiga tana kan gado ba wasu kayan kirki bane a jikin'ta sai wata ƙawarta da take danna waya jikin'ta a sanyaye ta gaishe su da hallacan rufemin baki kinzo sim sim kin kina sunna kai yawa ta kirki ina kika kai min wayata....?, wallahi Allah ban ɗaukar miki ba Karya kike kai ce mutum ta karshe da kika shigomin ɗakina tun muna mu biyu ki fito min da ita kafin in ɗebo miki police ƙawar niheela ce ta kalleta tace "Calm down ki barta in bincike yayi bincike a san waya ɗauka..., ajiyar zuciya ni sauke tace "huce ki bani guri...., tashi tayi zata tafi surayya tace "tsaya zo ki matsamin kafafuwana..., ranta ne ya ɓaci amma sai ta danne ta ɗurƙusa ta fara matsa mata kafa ƙara miƙe kafarta tayi tana danne wayar'ta tace "yanzu kin kira commissioner ɗin....?, gaban zee ne ya waɗi amma sai ta mazai ta ci gaba da tausar da surayya ta sata nihilah tace "yan zunan zan kira shi dole a fito min da wayata ni wallahi ba ma satar ce take damuna ba anan nasaka number A.K ba kuma akan email nayi saving ba akan sim ne...., kai zee ta jinjina tace "Gaskiya kina cikin garari.., ba ƙarami ba wallahi... kasa kunne tayi tana sauraron su ba zato ma tsammani taji hannun surayya a cikin rigar ta sauri ɗagowa tayi ta wata tsawa nihila ta daka mata tace "Mene haka surayya kinsan bana son wannan abin ku ko ina sai kin nuna halinki...., ajiyar zuciya ta sauke ta cire hannun'ta tace "okay..., ranta a ɓace daukar jakarta tayi ta rataya tace "bye...., gaban nihila ne ya waɗi karfa wannan maganar da tayi ta hanata cikar burinta kuma a yanzu surayya ce tsani kafa ɗar ta ta dafa tace "haba sister daga magana sai fushi..., akan me bazan yi fushi ba ina iya bakin kokarina akan ganin kin sami abin da kike so amma Ni kin hanani.. kallo zee tayi ta ɗaura fuska tamau tace "tashi ki barnan..., Jikin zee har rawa yake har ta kai hannu zata buɗe kofa NIHEELAH tace "kar ki zaton kin tsira wallahi na gano kina da hannu gurin daukar wayata hmmm sunan ki sorry.., shiro tayi mata ta buɗe ta fita jikin'ta na rawa domin bata san me wanna kawar nihila ke nufi ba bayan fitar ta surayya tace "tafiya zanyi in kin yanke shawara ka sanar dani baki da wata mafita da ta huce wannan ....., tunani nihila ta shiga yi tabbas tana son cinye jarabawar'ta ko dan daddy'ta bata son daddy yasan ta kwaso carry over zai yi mutukar baƙin ciki in yaji wannan labari jikin'ta a sanyaye tace "Na'amin ce...., da sauri surayya ta dawo ta rungume'ta tace "Kwata kin samawa kanki ba mafuta bake ba karatun jarabawa sai dai ki ga an kafe kin tashi da pass A...., Allah ka raba mu da kururuwar shaidan sakin ta tayi ta zauna tace "Allah ya saka..., dariya surayya tayi tace "baki san wace chancellor ba wallahi in har tana son ki tofa bake ba waɗuwa a jarabawa duk fa abin buge ne...., Hakane Cewar nihila surayya ce ta zauna a kusa da ita tace "Kinga yarda kike da breast ɗin nan masu kyau wallahi zaki zama ta gaban goshin chancellor Halima k Bauchi..., hmmm kawai tace ba tare da ta ƙara tanka surayya ba hannu surayya ta saka mata a yar yaloluwar rigar'ta tana matsa breast ɗin ta ganin hakan bazai gamsar da ita ba ta fito da ɗaya tana yi mata wata irin yar tsotsa yawa ta sami milk tana matsa ɗayan sosai nihila take amsar saƙon ta ƙara gantsare mata hannu ta tura cikin pant ɗin'ta tana....✍️ *yanzu take wasan ya fara ku yi following ɗina dan samun ci gaban'sa* *GIDAN MAGAJIYA* *EPISODE 9* https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k Knocking kofar a ka shiga yi ba shiru suka dawo cikin hayyacin'su tashi surayya tayi ta buɗe kofar gaishe da ita Hanifah tayi tace "Ina aunty take....?, tana ciki ta bata amsa a takaice matswa Hanifah guri tayi ta shiga cikin ɗari ɗari dan gudun masifar aunty ta ta tace "Aunty assignment za ki min...., takaicine ya kama nihila tace "Hanifah zanci uban ki baki san abin da ya faru da niba kika min maganar assignment....? to da mema zan miki assignment ɗin bayan ba wayar..., to ga laptop ɗin ki....ai naga uncle Buhari yana yi min a ciki a fusa ta yo kan yarinyar fita tayi a guje dawowa tayi ta zauna ta ja tsaki tace "Wallahi surayya in ban saitawa Hanifah zama ba a gidan nan ba zata bari na sake ba yarinya sai shegen surutu da iyayi..., kedai bari ka muna jin dadin mu tazo ta ƙasai mana tsaki nihila tayi tace "hmm nifa kinga nipple ɗina duk ya kumbura ya fara yi min zafi..., dariya surayyah tayi tace "Zaki saba ne saidai ma ki ji dad'i...., ci gaba sukai da hirar su *___ ____ ____ unguwar kofar mata* ɗaure ta cokalo gaban goshi ta gyara zaman kujerar'ta dare ne amma kamar rana ba abin da bata siyarwa in de ana cinsa dan haka gidan cike yake da mutane na arziki da akasin haka dinana ne ɗan zuba abinci ita tana amsar kuɗi fakar idon magajiya yayi ya kai cinyar kaza yayi baƙin sa Allah ya kai idon'ta sa hannu tayi ta warce cinyar kazar tace "Allah ya kamaka ɓarawo waikai me isaka duk inda haram take kana nan yanzu da ban gani ba da cinyewa zakai to nima ko jijiya banci ba balle kai ....., baƙinsa ya rufe da tafin hannun'sa yace "magajiya kinga yadda kika bigemin baki yawa zaki cire min hakori....?, chass anayi munajin dadi dama kin cire mai ya rasa na samartaka Cewar rabi banza yayi mai amma yayi alƙawarin yau sai ya koyawa wannan dan daudon me shiga harkar da ba a sa shi ba hankali Saudat me idon cin naira ce ta shigo sanye da baƙar duguwar riga ta yafa dan kwalin duguwar rigar ba sallama ta waɗo gidan tace "Dinana..., tashi yayi yace "Na'am ta samu ne....?, haɗa rai tayi tace "kazo mana ka ji..., riƙe rigar'sa falmata tayi tace "ya zaka tafi bayan ba mu tashi ba...., hannunta ya buge yace "ai yanzu kya gane mahimmanci na na tafi sai na dawo... kafin ya ƙarasa maganar da yake tuni rabi ya ture shi ya zauna a kujarar da dinana ke zaune yayi fari da idanuwansa yace "mutuwar wani tashin wani haka gazawar wani kwazon wani Allah ya kashe ya bani..., ya faɗa yana buga cinya haɗi da gyara ture kaga tsiyar'sa bakin nan yasha jambaki sai sheƙi yake a fusace dinana ya ɗaga Rabi'u sama yace "yau zan nuna maka kai ƙaramin ɗan iska ne shege katon banza...., cizo rabi ya gasawa dinana aka ba shiri ya jefar da shi ya zunduma ihu yana sosa kai domin gani yake anya shegen ɗan iskan nan Allah isa be haɗomai har da kwakwalwar kansa ba yace "wallahi ka bari na taso sai na nuna maka kai ɗan iska ne ni zaka fasawa kai..., cikin wahala rabi ya tashi yana dafe da kwankwason sa fuskarsa duk ƙasa saboda alkafurar da yayi a ƙasa yace "innalillahi magajiya bulama ku duba min akwai kwankwaso a jikina kuwa....kar dai ɗan me dattin hular nan ya cuce ni ya cire min na rasa na haihuwa...., dena ihun dinana yayi ya tsaya chak yace "kaɗan ka gani wallahi shege me mai da kansa mace...., tashi magajiya tayi tace "Ga hanya nan tun kafin in sauya muku halitta kuyi maza maza ku fitar min daga gida kuyi faɗan ku acan na gaji wannan wanne irin hali ace kullum sai anyi faɗa a gidana....., saudat ce ta ƙarasa shigowa tana taunar chingum kallon up and down take wa kuwa sai da ta gama shan ƙamshin'ta tace "kai Rabi'u gaskiya abin da ake baya kyautawa duk wani hulakanci da magajiya ke mana kai ke jama'a ko ba haka ba asho...?, ashe da yake zaune a ƙasa ya mimmiƙe kafafuwan'sa sai shan wiwi yake ya ja ya fesar yace "ato faɗa masa dai wallahi kar ba ya bari su haɗu da oga manjagara dan ciki yake da shi duk wani bala'i shi ke jamana..., Alhamdullahi kinji ko ai shiyasaka nake ce miki tun huri ki raba Rabi'u da gidan nan wasu taurari ta gani na gilmawa a idon'ta sakamaƙon farantin da aka juya yaji to da ragowar'sa rabi ya buga mata a fuskar'sa ihu tasaka tana cewa a temaka mata ya fitar mata da hanci sosai mutane suka zagaye su ana kallon wannan dramar wasu ba dan dramar gidan suke zuwa ku dakata wallahi zan kira su sajan bala su yi muku ɗaukar amarya na gaji yanzu so kuke wannan ɗan gidan ku rabanu da shi kafin ku rabani da shi ni bara na ranaku da zaman banza duk ku tafi gidan gyaran hali manjagara ne ya shigo yace "barni da ko wanne ɗan iska nine maganin su kai dinana ai daman nace zan danƙe'ka...., yana faɗar haka ya zaro wata labceciyar huka ai tuni gidan ya dare kowa ya fita daga rabi sai asho rabine yace "To kowa ya tafi nima bara in yi nan kar a reɗar min naman duwawu in rasa na juyawa...nasan halin yan daban nan ba imani ne gare su ba musamman wanda ya haɗu da bakin iyaye..., yana faɗar haka ya juya zai fita jin dimin huƙa yayi a huyan'sa zare ido ya shiga yi tuni hawaye suka shiga sintiri a kuncin'sa Allah ya na gani be shirya mutuwa yanzu ba da kyar yake haɗiyar yahu manjagara yace "Me kake cewa...?, Uhmm...wai daman cewa nayi bara na fita na barwa maza gurin ya fada a rarrabe yana zare ido yawa wanda yayiwa sarki karya tsawa ya daka mai yace "Zaka faɗan gaskiya ko sai na raba maƙogaran ka gida biyu kaje lahira kai bayani dalla dalla...?, Kuka ya shiga rai rawa jikin'sa har rawa yake saboda tashin hankalin da yake ciki yace "Dan girman Allah kai min rai kwarankwatsa dubu namanta abin da nace....aunty margarita ki sa baki yays bulama kasa baki kai ubane ga gare ni...., Wata dariya kahu bulama ya bushe da ita yace "Rabi kake kowa ni a suwa ai manta irin cin mutuncin da kake min to kowa yaji da kan'sa..., Uhmm uhmm kahu hannun mutum baya ruɓewa a yar kome nayi maka aikai babbane ka tausaya mini kaji da shi sau nawa ake yanke wa mutum hannu ai sai de kar a kuma Magajiya ce tace "Manjagara kyale shi ko yanzu ya gane kuran'sa.., a'a magajiya da kin barni KO kunnan'sa na reɗa langwaɓar da kai tayi tace "dan Allah manjagara barsa..., Cire masa huƙa yayi da gudu ya fita dariya kahu yake har da riƙe ciki *___ ___ ___ N.N.D.C quarters* Assalamu alaikum hajiya Hajiya da take zaune akan kujera sai girgiza kafa take ciki ciki ta amsa sallamar izzatu Izzatu bata damu badan tasan hali tace "Hajiya wai inteesar ce take ce min ke kika samin mukulli shine yanzu na dawo kofar a rufe...., kallon sama da ƙasa hajiya ta shiga yi mata tace "au dan Allah...?, takaici ne ya ishi izzatu amma sai ta danne tace "Daman fita ce ta kamani ba zato wallahi har na manta ban kulle ba saboda ina ganin kamar bazan dade ba..., Sai da ta gama shan ƙamshin'ta tace "Bazan baki mukullin nan ba sai mijinki ya dawo ya ga abin da kullum kike yi in ban da tsabar iskanci da hulakanci da son ruguza martabar gidan nan ke kullum ƙafar ki a waje wallahi aka bawa wani a lahin nan biro da takarda tsab zai zanaki har wayan nan tayani munin naki...., gaban izzatu ne ya waɗi ta shiga uku hajiya nason ballo mata ruwa tace "Hajiya dan girman Allah ki hakuri wallahi bazan ƙara ba fitar nan da nayi dole tasa Ni nayi ta ko shi ban faɗawa ba na sha'afa...., ina zaki iya faɗa mai alimara me fuska biyu anya izzatu kina son shiga aljanna....? hajiya ta faɗa tana jinjina kai tashi izzatu tayi daga ɗurƙusan da tayi ta karkaɗai rigar ai kafin ta fita tuni hajiya tayi hub ta fita tsayawa tayi a kusa da kofar izzatu dai-dai karasowar izzatu da hamisu me yi musu wanki da zarto a hannun'sa cikin faɗa hajiya tace "Wallahi Allah ka kara so gurin nan kayi ta aikin ka.., turus yayi ganin uwar masu gida juyawa zai yi izzatu tace *"Waya saka ni ko Hajiya kai kawai abin da nasaka wallahi tun da har na biki ta laluma baki bani ba to zan gwada miki zamani dan mijin da nake tare da shi yake rufan asiri shine zaki buɗe min a siri ki tozar'ta ni ya sakeni....✍️* # Oum yasmeen domin samun ci gaba kuyi following ɗina a #Channel ɗina #wattpad @ Aminaoumyasmeen # Arewabook@oumyasmeen *yanzu taken wasan ya fara* *GIDAN MAGAJIYA* *Wannan page ɗin sadaukarwa ne ga Z YALWA* https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k *EPISODE 10* IZZATU ni kikewa rashin kunya...? Hajiya ta faɗa tana nuna kanta ɗauke kai izzatu tayi tace "Hajiya tun haka bata faru ba nace ki bani mukulli salim alim karatun yankan jaki kika ƙi kullum ke kenan so kike kiga muna faɗa da mazajanmu kamata yayi sai kin fi kowa farin ciki a ce muna zaune lafiya.., kuka Hajiya tasaka harda face majina tace "IZZATU ni kike faɗawa wannan maganar bara hamza ya dawo wallahi in be ɗauki mataki ba ni zan dauka shegiya mikan kwakwa..., zama izzatu tayi a jikin ɗan dandamali tana jiran ikon Allah duk abin nan da take karfin haline tana son mijin'ta tana fatan su kare rayuwar'su da shi ta zuba ta gumi hajiya ma na zaune har kusan karfe goma takaici ne ya kama Hajiya ta zaro waya da take jikin'ta ta fara cewa Lallai Hamza be cika namiji ba ace har yanzu yana waje ashe lalacin da matar'sa ta samu daga gun'sa ne tab duk wani namiji me hankali bayan la'asar ya dawo wani kuma mayan magariba ace shi har ya kai karfe goma gaskiya Hamza bashi da hali sam kira ta danna mai har ta gama ringing ɗin'ta ba'a ɗauka ba taja tsaki yafi cin kwando tashi tayi ganin bashi da niyar dawowa itama ta gaji tana so tayi sallah dan haka ta cillawa izzatu mukulli ta fara tafiya dauka izzatu tayi ta fara sheƙewa da dariya ta buɗe ta shiga...... *__ ____ ___CHAINA* _Chaghai Pudong_ Ya maida hankalin sa kwacokan kan kallon CNN NEW da yake wayar sa ce tayi ƙara alamar shigowar messages be duba ba ya ci gaba da kallon labarai ƙara kira akai a ƙa'ida baya amsa bakuwar number amma ganin kiran yana neman ya sa shi ciwon kai ya ɗaga ba tare yayi magana ba ji yayi an saki nannauyiyar ajiyar zuciya daga can bagaran cikin sassanyar murya tace "Assalamu alaika ASIF barka da wannan lokaci nasan baka gane me magana ba nuriya ce..., Zunbur yayi ya tashi yawa wanda aka tsikare shi kafin yace wani abu kit ta kashe wayar number yayta try amma not available jiyayi kamar yayi jifa da wayar zama yayi duk uban AC da take aiki amma tuni gumi ya jiƙe shi sharkaf tabbas akwai wani abu duk sanda yaji kiranta akwai abin da ke faruwa amma bata sanar da shi to wacce ita me take takama da shi ne tashi yayi ya ɗauko system ɗin'sa ya shiga operating notification ɗin daily trust ne yaga yana yauwo a saman system ɗin'sa da yaso share amma sai ya shiga gaban sane ya waɗi da labarin da yaci karo da shi Kamar haka....... *_labari da ɗimi ɗimin'sa yanzu yanzu yan fashin daji suka shiga gidan director general na DSS A.K SARDAUNA dake Abuja suka sakarwa gidan albarushi amma anyi sa'a ba wanda ya mutu sai matar sa da taji rauni yayin da sukai awan gaba da masu tsaron gidan_* *_Abin mamki rashin tsaron kasar nan harka kai haka a shiga gidan babban mutum ayi mai wannan ta'addacin yayin da wasu talakawan ke cewa ai gwara su dinga ɗaukan me kuɗi su kyale takalawa mene ra'ayin ku game da wannan abin_* da sauri ya tashi gumi ya wanke shi wayar'sa ya dauka kiran Aysha yake amma ba'a picking juya akalal kiran yayi kan akram cikin sa'a ya same shi Cikin girmama akram ya gaishe shi amsa wa yayi still muryar'sa bata bayya weakness ɗin'sa ba ba ta yadda za'ai mutum ya fahimci ina ya dusa sanin halinsa bazai taɓa tambayar'sa ba ya rasa me ke damun brain ɗin yayan nasa wani zubin yawa me jinnu dan haka yace "Yaya ƙaddara ta waɗawa aunty Ayesha yan kidnapping sun shiga gidan ta sami ciwo a kafa sakamaƙon taka glass ɗin da ya fashe tayi yanzu haka tana international hospital sannan sun ɗauki wasu daga cikin masu tsaron gidan fita kenan na manta wani file a Company zuwa dare zan yi aiki akan'sa daman shi Faisal jiya ya koma gida..sun tafi da wayar ta..., Iska ya furzar me huci sai da ya gama fitar da rai da cewa yayan nasa zai magana sannan yace "Insha Allah zan yi bincike zuwa gobe zan dawo ya su umma..., Suna lafiya qalau... kashe wayar yayi batare da ya mai da mai da amsa ba messages ne ya shigo wayar sa amma number prevent ce kurawa rubutun ido yayi Ak sardauna uban wayo saidai duk wayon ka baka kai mu ba abin da kawai muke so kasakar mana yan uwan mu dake gunka kin kaƙi za mu ƙarar da dangin ka sannan ka samana hannu a wannan takardar da muka turo maka mudai buƙatar mu kawai duk abin da za mu yi kar ka sake kasa wani daga cikin jami'in ka su kama yan uwan mu tun da mun maka tayin kuɗi ka ƙi amsa *Sai mun jika* ransane ya ɓaaci fuskar'sa har ja take lallai mutanan sun raina mai hankali to umarni suke bashi ko me ganin maganar zata bashi ciwon kai ya kawar da zancen.. Washegari Karfe tara jirgin su ya ɗaga zuwa Abuja ba wanda ya fadawa zuwansa bayan Akram a hankali yake saukowa daga matattakalal jirgin abin mamaki yawa ansanarwa da yan jarida zuwan'sa sun cika damƙam picture ɗin'sa sanya yake cikin black blue suit ya saka baƙin glass wanda ya ƙawata farar fatar sa duk da ya saka face mark bodyguard ne a bayan'sa dan haka su suke kare mai Yan jaridar da ke san magan da shi buɗe mai kofar mota sukai ya shiga motar kasa samin hanyar hucewa tayi dan haka dole ya tsaya duk saurin kuwa da yake dakyar suka samin hanya da gudu Kamar zasu tashi sama mota hudu ce suka sa tasa fara a tsaki har asibitin da aka kwantar da ministan ilimi Aysha Ak Sardauna parking suka a harabar a asibitin wani daga cikin bodyguard ɗinsa ne ya fito ya buɗe mai ziro kofarsa yayi cikin ƙasaita yake tafiya yawa me tausayin ƙasa yayin da sauran security's ɗin suka zagaye asibitin da bindigogi Hmmm 🤔 mutum ɗaya ke bashi wannan tsaron Sauran kuma suna biye da bayan'sa har suka shiga reception ashe akwai wasu yan jaridun dake jiransa a gun tasowa sukai inda wani yace "harkar tsaro ta talalace a ƙasar nan ta inda kuma kan ku yanzu ke cikin wannan barazanar yan fashin dajin nan...wanne takaici kaji da abin nan da ya faru...?, Wani kallo bodyguard ɗin'sa yayiwa ɗan jaridar haɗi da ture shi suka shiga ciki a baƙin kofar ɗakin da aka kwantar da Ayesha suka tsaya ɗaya daga cikin su ya buɗe mai kofa ya shiga... tana kwance ta rufe idanuwanta jin kamshin mayatatcan turaransa mont blanc legend me sanya kwanciyar hankali ga duk wanda ya shaƙe shi buɗe idon'ta tayi ta zuba mai yayin da ya zuba hannuwan'sa a aljihu da kyar ta iya buɗe baki tace.....✍️ *Kuyi following ɗina domin samin ci gaba da zarar na ɗora* *GIDAN MAGAJIYA* *_Oum yasmeen_* https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k *Episode 11* My maganar ce ta maƙale mata sakamakon wani zugi da kafar ta ke yi da sauri ya ƙarasa gunta yace "Sweet ya jikin naki...?, runtsai idon'ta tayi tace "ba sauƙi..., rufe mata baki yayi da tafin hannun'sa yace "ki dena faɗar haka yawa ba musulma ba..., lafewaa tayi ajikin'sa tana shaƙar daddaɗan kamshin'sa tace "sun tafi da wayata akwai kuɗi a account ɗina kar su daukar min..., gyara mata kwanciya yayi yace "yace karki damu komai zai dai-dai'ta zan tsananta bincike abin ya ban mamaki yanzu abin har ya fara matsowa kan mu tun ana yiwa talakawa har sun waiwayo kan manyan ƙasa..., limshe idanuwanta tayi ba tare da tace komai ba kwantar da ita yayi yace "zan koma saukata kenan zuwa dare zan shigo yanzu tare nake da security ba dadi in shanya su kuma kinga ana shigi da fice sun hana komai ya tsaya..., buɗe idon'ta tayi tace "Allah ya kiyaye hanya..., sosai yaji daɗin addu'ar ta amsawa yayi ciki ciki bata damuba sanin halin abinta kiss yayi mata a kumatu yace "Take it easy mind one's health..., murmushi tayi tace "If Allah wills..., murɗa handle yayi ya buɗe kofa ya fita da sauri suka mara mai baya ko safa tafiyar sa zaka fahimci shiɗin namijin duniya ne da sauri wani ɗan jarida yace "zuwa yanzu kunji ta bakin yan fashin daji...? ina security din da suka ɗauka suna raye ko sun mutu...?, masu tsaronsa ne suka kare shi ya yi gaba buɗe mai kofa yayi ya shiga ransa duk a ɓace tabbas bashi da baƙin magana sune ya kamata su kare al'umma amma suma abin ya ritsa dasu wannan babban abin kunya ne kai tsaye babban headquarter su dake Abuja nan suka nufa motocin nasu sai shara gudu suke har suka isa buɗe mai akai ya fito ko ina yabi sai rasa mai ake gurin da ake ajiye masu manya laifi ya shiga wani cell aka buɗe mai gurin duhu diɗim ko tafin hannun mutum baka iya gani haske ne ya gauraye gun da sauri wannan mutumi ya rufe idanuwan'sa inda yake kan wasu katafina motsi kaɗan zai yi ya afka wata ƙatuwar rijiya kallo masu tsaron nasa yayi da sauri suka matsa gefe suka huru huru da bindiga ɗurƙusawa yayi yace "ka gwammace zaman ka anan da ka faɗamin gaskiya...wacece nuratu bayanai sun nuna dukkan wasu hare-hare da aka kai da sa hannuka amma kai taurin kai kaƙi faɗa mana gaskiya.., shiru mutumin nan yayi juyawa Asif yayi ya fara tafiya masu kula da gun mai da kofa sukai suka rufe... *Kano ta dabo unguwar kofar mata* tun daga kofar gida ana jiyo ƙarar Radio kahu bulama takaicine ya ishi magajiya batirin na sanyi ita zai takurawa ta bashi ya siya kwafa tayi dole ta gyarawa kahun nata zama wallahi dinana ne ya shigo a guje yace "Magajiya albishirin ki..., kallon'sa tayi tace.. "Kaga faɗa min in zaka faɗamin basai ka tsaya jamin rai ba..., lahi na siya a gun kaska to wallahi tun jiya nake waya kuɗin sunƙi karewa ga data sai tiktok nake gani haka ma rabi tare da shi muka siya yace akwai waya clean me kyau in zaki siya tunani ya shiga yi can ya tambayi rabi yace "rabi yama sunan wayar da yan Film yanzu suke yayi..., rabi da ya ɗuƙufa kallon tiktok yace "iPhone 16..., yauwa kinji dai sunan'ta gwara kema ki faso gari ace kamar ke kina yawo da rakani masai zaro ido tayi tace "kai dinana bana son iskanci wato Ni zaka mayar wata bi tacan ko ka kawo min maganar banza yau she taska yayi kuɗin da har zai dinga kasa irin wannan wayoyi masu tsada...?, Kahu da yake kwance ya tashi yace "Dinana nima ina son layin nan zan siya..., zama yayi akan farin botiki yace "wato kahu baza ka gane amfanin lahiin nan ba sai kira ya kama ka zakai ta magana da shi ba iya ka wallahi ɗazu ba muna waya da abokina nace ya jirani wallahi na gama uzurin gabana sannan na dawo muka ci gaba da waya amma ko girgiza kuɗin nan ba suyi ba..., tsaki magajiya ta ja ya ci gaba da suyar'ta domin maganar da dinana yake yi bata ɗauke ta a hankali ba tuni wa yanda suke ca'ca suka tsaya da yin ca'ca suna shan labari abin takaici kahu da girman'sa ya tsaya ana zuga mai karya tashi rabi yayi ya saita zanin da ya ɗaura ya sauke shi karaf suka haɗa ido da kahu da kullum al'ajabin halin Rabi'u yake kiri kiri ya maida kansa mace yau harda jagira da jam baki da sauri rabi ya juya baya yace "haba kahu kana kwanci kana kare mana kallo tsofe tsofe dakai kai da zakai wa su fada har wani karkata kai kake kana kallona ni wallahi kunya nake ji...., sakar baki kahu bulama yayi ya tashi yace "sannu dan kwal'uba wallahi ina jiye maka ranar da Allah zai maka babbakar tsire..., juyowa rabi yayi ya saki kwai yayi wani fari buga hannu yayi a cinya yace "ban sa baki da me dattin hula ba..., yowa kan'sa kahu yayi da sauri ya dauki hijabin uwani ya saka wani chabka kahu ya kai mai yace "dan uwarka cire min yau nake jij sabuwar shegan'ta ka hijabin matar tawa zaka saka....., shikke nan karshan duniya yazo ba'a kunyar cin zarafin ya'ya mata wallahi daga nan hum right (human right) zan kai ka ko hisba dole suyi min tsakani na dakai yana fada yana matsar kwallah wallahi kana zuwa kama ka za suyi kama saukaka musu aiki ai daman irin ku zuke nema kwaton banza wallahi magajiya ki rufawa kanki asiri ki dena tara masu laifi a gidan nan wata ran da zasu jajamiki ko su kawo miki kayan sata ki siya....✍️ Kuyi following ɗina domin samin ci gaba da zarar na ɗora *GIDAN MAGAJIYA* https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k *`EPISODE 12`* Dasauri dinana ya kalle'sa ya bude baki zai magana rabi yace "Wallahi kana magana sai na dauke ka na bugaka da kasa da wani shegen kugunsa yawa an tada akuya tsaye...., magajiya da abin su ya ishe ta tace "wallahi Allah zan kirawo yan sanda su kwashe ku ni zaku tozarta ɗazu nan sai da masu gidan nan su kazo wai ina tara mutanan banza.., da hallacan sake ni shaƙe huyan'sa yayi a cikin hijabi sannan ya cire da yake a yanzu ba shi bane a gabansa ba ya kyalesa kallon magajiya yayi ya kama haɓa yace "wanne dan durin uwarne yake mana kallon hadarin kaji har yake ce mana mutanan banza billahillazi magajiya sai kin tashi tsaye akan ya bani na iya..., yana faɗa yana buga cinya hadi da rausaya da fari kyale su rabi wallahi zan iya da ko wannen shege zama daram ya na me na ƙuda a nan gidan sannan gobe dole muci uwar sabada sheɗan ma ɗan kallone shoki ya kwaso yace "Wa bikin dawowar ɗan ashararle ai dole sheɗab ya zama dan kallo Alkur'an dole mu bawa maraɗa kunya..., kai kahi ya girgiza ya koma ya zauna yana kallon kuɗurar Allah daman ba faɗimatu ce ta ɓata ba falmata ce ta ɓaɗa wannan abu da me yayi kama haka kurum ta barsa da jaraba dinana ne ya katsai shi daga tunanin'sa jin yana cewa kinaga yan daba yan daudo karuwai masu dan malele yan balaja'u impart ma ba wanda baza mu gayyato ba indai shima irin mune gobe iwar haka unguwar nan ta cika da ƙamshin wiiwiii gyara ɗaurin ɗan kwalinta tayi ta daɗa kar kace shi tace "ashe naka wasa ne har kamru...uwar laifi sai ansha ta yarda za'aji dadin harka..., Ke magajiya ɗago kai tayi tace "Yees kahu what happend to you....?, Eh Lallai iskanci ya ci uwar nada to wallahi buɗe kunnanki ki auro fahimta baliga ki sawa ƙwaƙwalwar ki yasin ba a gidan nan ba ni zaku jawo ayi sama damu sai anje can a tantance uban laifi to banyar da ba ban laminta ba wani kallo tayi mai ta koma ta zauna shewa saudat me idon cin naira tayi tace "Allah ya bar mu dakai tsoho ka fiye shiga sabgar da ba ruwanka dole muyi bikin dawowar dan ashararle daga gidan dan kande..., to mara kunya fitsararriya ke kikiyaye ni wallahi na kusan kawo muku yan hisba wannan wanne irin sheɗanci ne Uwani ce ta fito tace "Haba alanguburo kadena biye musu kai ma sai kaza su....tunda dai gaskiya ce basa so ka barsu ai ita duniya tafi bagaruwa iya jima..., Allahu akbar duk kansu suka hada baki suka faɗa magajiya ta cafe zancan tace "Ina uwani take to wallahi kar kiga ina raga miki ban ƙiba in cire zani inyi zigidir mubawa hambata iska aga sabon jini ke burin ki kullum ki haɗamu da kawo bayan iya biyayya muna yi mai...., rasa bakin magana kahu da uwani sukai anya Magajiya kanta be taɓoba tab in iskanci yayi iskanci mutum zama yake mahaukaci rabi ne yace "Fada dai mata Allah ya barmu da kahu kaga aurena..., sai ya janyo zaninsa da yayi ɗaurin kirji ya rufe fuskar'sa wai yaji kunya gabaran ku dai masu gida da sauri ko wannan su ya jiyo ashone yake wata irin tafiya riƙe da akuya a hannun'sa cikin muryar wanda ya sha yayi manƙas yace "yau magajiya ya kanwar uwata da nace miki zan kawo miki ya kunbo yar liti...., me zasu yi in ba dariya ba magajiya tace "Ehhhhh bashakka ka sha wacce tafi ƙarfin'ka akuyace fa a hannunka..., da sauri ya kalle hannun'sa fuskar kanwar mahaifiyar'sa ya gani yace "Wallahi zanci mutuncin ki magajiya yakunbon nawa kike cewa akuya...., tashi tayi ta fara mici mici da ido ta kankan CE shi tace "Kul kul asho faɗa da aljani ba riba ban shiga dawa ba sai da na shirya ta faɗa tana dunamai dantsan hannun'ta ta ci gaba da cewa Wallahi ina naushin ka sai ka dawo cikin hayyacinka mutuncina yayi yawa ka cishi...., zama yayi ya janyo kan akuyar cinyar'sa wani kuka ta saƙa na wahala rarrashin'ta ya soma yi yace "wallahi dole ki kuka wacce kike ganin kin yi jika da ita ta zata kalleki ta ci miki a kuya..., Dinana ne ya taso yace "Gaskiya kam amma kasan me asho...?, kai ya girgiza mai be damuba ganin halin da yake ciki yace mai samu za kai ka siya mata wainar nan tunda kaga magajiya mu da muke mata aiki bata bamu ba balle kai da ba cas ba as ko ta dubu ce ko bakin cikin da take ciki zai yaye kuɗi ya zaro dubu biyu yace "Miƙawa yar hau ɗin nna ta bani ta naira ɗari ita naga zan iya siya mata...., da sauri dinana ya amsa yace "to ki bawa yakumbo yar liti akuyatun ta dari sauran kuma sai ki miƙo min in saka a bakin salati tun da banza ta samu...., amsa magajiya tayi ta soƙe a kugun'ta soya mai tayi ta miƙo mai sakawa wannan akuyar yayi a gaba aikuwa akuya ta faraci Buga kofar gidan akai da karfi da sauri magajiya ta ɗago yan sanda ne guda biyu sai babar dan asabe da shi dan asabe tana ta sababi wallahi bazan yarda ba in banda iskanci sata har da rana a kwace akuya a hannun yarona saboda shi bashi da ta ido har da cewa wai kanwar mahaifiyar'sa ce to wallahi yau zanci ubanka daga kai har be taraku... wata dariya magajiya tayi tace "Sweet sajan bala kana ji wannan tsohuwar kilakin na cewa za tayi magani na shin bata san wacce ni ba ko bata san wannan gidan ba me kayan aiki in da arziki kazo mu tareka inda tsiya ce mu tare aka zo dai-dai da kai...., dariya yayi ya shafa fuskar'sa yace "Beb ina zata sani saidai yau ta ganewa idon'ta ke hukuma ce sai rarrashi kinyi taki kinyi ta wasu...., rausaya kai tayi tace "Maza ɗauke wannan shagalallan kayi gaba dashi inban da iskancin asho ina shi ina satar a kuya memaƙon ya sato abu me kauri maza wartsake dan uwarka...., ta faɗa tana saita shi da farantin silver saitawa akuyar nan ledar waina yayi dan shi beyi zaton ma dashi take ba bazato na tsammani yaji anyi sama dashi da sauri ya saki wani ihu yana cewa wayyo yakumbona kina gani ana yi min rashin arziki kama a kyar'ta babar dan asaba tayi ta fara tafiya da sauri sajan bala ya sake asho ya tare hannua yace "bani kuɗin man mota...., da sauri ta kalle'sa tace "daga wambai ne i zuwa wannan sai na baka kuɗin mota ai naga a kafa muka zo...., haɗe rai yayi yace "kar ki raina min hankali ƙafafuwana ba mota bane har da kuɗin wankin takalmi kin jawo takalmina yayi darty......, wallahi ko karfanfana bazan bayar ba ai gwamnati ita ta dauke ku dan haka ita zaka faɗawa ta baka kuɗin mai bani ba ofisa gaskiya wannan matar ta raina ka kana faɗa tana faɗa dole ka saita mata kai ko a bayan kanta ne ka sata ta fahimci me ce duniyar.....cewar rabi.....✍️ Domin samin ci gaba da zarar na ɗora kuyi following ɗina na kusan dena posting a kowanne group sai channel ɗina Please yan aljanna a dinga sharing *GIDAN MAGAJIYA* https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k *`EPISODE 13`* Gaskiya kam yannan kuwa basai an jima ba zan koya mata darasi mafi girma sanin halin yan sanda badai sharri ba ta ciro kuɗi a kugun'ta ta bashi amsa yayi dubu uku ce ya sakar mata akuyar'ta tafiya tayi tana Allah ya isa a zuciyar'ta.... da sauri rabi ya tashi yace "Ofisa bani nawa kason..., wata harara ya zabga mai yace "Yar barno yimin zubin alfarma har da nama..., fara zuba mai abinci tayi da naman kaji ta miƙa hannun'ta tace "Inji dr Aliyu me barno...., dubu ɗaya ya cilla mata yace "a gabakin ki dai na sami kuɗi yau ni ba matsiyaci bane...., Owo maka bana bada bashi daga bada bashi sai a karya mutum ta ɗauki kuɗin'ta Kaga magajiya tundaga nesa nake gano hasken ki na haskaka gidan nan ɗago fararan idanuwanta yi ta kalli kaska tace "gama banbaɗancin naka sai ka bani sannan zan baka...., haɗa rai yayi ya riƙe giya yace "Tabbas waya fada miki ni yanzu ina cikin talauci tun da na sami kaya a Abuja tofa kakata ta yanke saƙa akwai labulaye zannuwan gado zan kawo miki ki kasa sannan akwai waya kirar iPhone 16 wallahi....na sallama miki ita a dubu dari uku kema kyasan me duniya take ciki...., kafito fili kace ta tashi daga magajiya ta koma dillaliya me ya mai dake nan an faɗa maka yan gumamane....?, yauwa rabi faɗa mai aini na rasa baƙin magana wallahi Wai kai me isaka baka da kirki ne duk wasu alamun taɓewa sun bayyana akanka amma saboda kai ɗamsil basiratu ne kakasa fahimta Allah wadaran naka ya lalace na tabbata kai ka hana ƙananan ka aure wazai yarda ya auri kanwar ɗan daudo gardo kawai wata uwar buɗa ya saki yace "Masha Allah Allah malam idi me gyaran hula to buɗe kunnuwanka ka jini da kyau wallahi kai wasa zan saka ai maka dukan tsiya wato ashe kai kake sheganta min ƙanne har suka kasa aurowa haka kakeso ka faɗa ko to yasin daidai nake da kugun idi da harira....., damƙar kirjin'sa yayi wayyo Allah magajiya kika kallo ana cin mutuncin ɗiya mace amma kinyi shiru saboda iskanci har taɓamin nonona yake dahallacan cika ni ni ba yar iska bace Kai Yahaya ci kashi wannan da kake gani yayi nisa baya jin kira cewar kahu bulama Cika shi yayi yace "Kahu da ka kyale'sa nayi ƙasa ƙasa dashi ɗan iskan ƙarya...., Owo dai ba'a taɓa kamani ba ina latsai yaran mutane ba gyaran murya magajiya tayi tace "ku dakata kaska muga wayar...., cirota yayi fara da ita me kyau amsa tayi ta jijjoyata tace "Faɗamin gaskiya bana son siyan kayan sata sannan ka bani receipt...ɗin'ta..., haɗa rai yayi yace "kedai bani kuɗi innaje kasuwa zan rubuto miki sai in bawa ko dinana ya kawo miki...., sakar baki kahu yayi yace "Magajiya me maƙon ki siya mana kayan abinci ki ajiye mana kin sani bani da karfin fita nema sai ki ƙuƙe ki siyi waya...., Kahu zamaninka ya huce ko nayi maka explanation wallahi baza ka gane ba wallahi...., Cewar magajiya ta'ina zan gane tun da gani tsoho mara fahimta Dariya dinana ya saki ya ɗago daga cacar da yake yace "haka abin yake kariga kazama sorry..., rubar dake kusa da shi ya cillowa dinana sai a fuskar zubeey da sauri ta tashi tace "Kahu yanzu fuskar'tawa zaka fasamin saboda ni ka fi tsana duk a bin da suke maka..., yi hakuri zillaziya wallahi bake nayi niyar jefowa ba ga kima godewa Allah yarda fuskarnan taki ta zama yawa ɗanyan nama bata kwabkwaɓo ba dan wallahi gani nake zungura ka ɗan za a yiwa fuskarki in ga nama a ƙasa yana yawo wallahi zillaziya ki rufawa kanki a siri ki dena wannan shafe shafen....ga hannunki yawa anyi gobara ni wallahi mutanan da suke ma'amalla daku suna ƙoƙari wallahi duk warin mai kuke ga rashin wankan tsarki....turaran ku da ban tsamin ku daban kisan duk abin da ake ce Allah ya hana tofa wallahi sai anga bada dai aka yi shi haɗa rai tayi ta zauna ta ci gaba da ca'carta tana murguɗa baki tabarmai rabi ya hau ya zauna yace "Hhhh wallahi ya riga ya ciki 1 -0 ke kuma kika yarda shifa kahu in ba faɗamai magana kake ba to wallahi baza ku daidai'ta ba...., to munafiki ina jinki tanunamin da sauran tarbiyyar'ta wato ni ka mai dani sa'an wasan ka Duk abin da suke magajiya na jin su amma tayi burus saboda tana duba wayar da kaska ya kawo mata ɗaukan karamar wayar'ta tayi ya faɗa mata account number din's a ta samai kuɗin yayi gaba yana cewa "gobe insha Allahu zaki ga receipt...., kai ya ɗaga mai ya sowa sukai suna tayata murna haɗi da ɗaukar photo *Abuja...Maitama Avenue, P.M.B. 253, Abuja* *Yellow House* Sosai suka ɗuƙufa wajan neman inda wayar Aysha take ta wannan hanya ce ka ɗai za'a san suwa ye sukai kidnapping tunda har yay basu nemi kuɗin fan'sar security ɗin gidan' director general da suka ɗauka jabir ne ya ɗago kan'sa duk da Ac da yake cikin amma gumi yake yace "Sir wayar da komai tana kano abin da tracking details ya nunamin komai yana wani gida house number 178 kofar mata..., da sauri ya taso haka ma sauran wa'yanda gamaki ɗayan su sune masu kula da shashin bincike na gidan ƙarɓar laptop ɗin yayi ya shiga kan gidan zooming din'sa yayi ya kurawa gidan iso yace "Jabir Habib tare zaku tafi yau Kano amma taking care ba za mu kama kowa ba sai munyi kwakkwaran bincike abin da kuka ga gidan ke ciki a sufar za kuje sannan a unguwar kuyi takatsan tsan sannan ku binciki me gidan yake ciki..., to suka ce mai suna ƙara duba yadda yanayin unguwar yake tashi yayi ya ɗauki files ya zura a briefcase wan daga cikin su ne ya ɗaukar mai suka fita direct in ya ajiue motar'sa suka nufa buɗe mai yayi ya shiga ya mai da kofar ya rufe a seat ɗin baya a ajiye briefcase ɗin'sa fara driving yayi a hankali kasan cewar baya son comber a komawar'sa gida ko security tafiya yake cikin natsuwa wayar'sa ce ta shiga ringing banza yayi da kiran ganin sunan hajiya yanzu sai ta ɓata mai rai da lokaci gashi kuma yana driving shi mutunne me taka tsantsan sa doka wani irin murɗaddan haline da shi da huya ka gane inda ya dosa hajiya ita kuma kira take ba kakkautawa yawa wanda ya ci bashin'ta dariya abin ya so ya bashi yanzu haka yasan taji ya dawo garine baya tsammanin ko a mafarki zai iya ƙara aure ko mece damuwar hajiya da rashin haihuwar'su shifa jika ne ba ɗa ba duk da ita ta riƙe shi isa gida yayi horn yayi da sauri me gadin ya buɗe haɗi da saramai ido ya kuramai kafin ya amsawa sojan dai-dai'ta parking ɗin'sa yayu ya buɗe ya fito briefcase ɗin'sa ya ɗauka sosai ta baƙin glass ɗin'sa yake ƙarewa sauran sojojin da suka rage mai tun da har yanzu ba akawo mai wasu ba ayar tambaya ya sa musu taya har sukai sakaki hakan ta faru me isaka su ba a kwashe su ba sai aka zaɓi wasu kau da kai yayi ya tsaya a gaban kofar da zata kai shi floorn sa tantance shi tayi sannan ta buɗe mai da yake a ɓangaran'sa ba'a binda aka taba mai kunna switch yayi tuni haske ya gauraye floor tamkameman photon'sa ne sanyi da kayan aiki da baƙin glass da suit baƙa ya saki wani murmushi har sai da hushiryar'sa ta fito ashe daman annuri yana yiwa fuskar'sa kyau Ajiye briefcase ɗin'sa yayi ya buɗe fridge ruwa me sanyi ya ɗauko ya buɗe'sa ya kafa a ɓakin'sa sai da ya shanye tas sannan ya saka robar a dustbin wayar'sa ce ta ƙara ringing da sauri ya dauka sallama yayi ba tare da ta amsa ba ta rufe shi da faɗa tana cewa wato sardauna ka nunamin ban isa da kai na yau wa'aɗin da na ɗiba maka ya cika amma banga alamun zan samin yandagwai dagwai ba sai ma karyar an shiga gidan ka anyi kidnapping bata da lafiya ni za a mayar wotiwo har da bugawa a shafin jaridu kai da jaridun naci uban...ku to wallahi ko Kabir isa ba inshin fiɗa mai doka yaƙi bi ballana kai.... limshe idanuwan'sa yayi yace "yi hakuri hajiya ina kan hanya kika kirani..., rufemin baki ko in zubar maka da haƙora har ni zaka fadawa hanya ke duk wani karya da sokulle ba abin da zaka faɗamin wallahi tun huri in ganka a kano kafin ranka ya ɓaci tun da su basu dami da jika ba ni na damu da shi barin shashashar uwar ka baka gaban'ta ni nata ɓa ganin uwa irin mahaifiyar ka illar fulanin daji kenan in suka sa kansu a gabas to ba waiwayan yamma....✍️ *Kuyi following ɗina domin samun ci gaba da zarar na ɗora* *GIDAN MAGAJIYA* https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k EPISODE 14 Runtsai Ido yayi yace "Hajiya zan duba in gani..., ka duba uban..ka Asif wallahi ka fita a idona in rufe ni sa'ar wasan kace kansa ya dafa da yake sara mai saboda ihun da take mai a ka yawa zata fasa dodon kunnan'sa yace "Allah ya baki hakuri hajiya hakuri me tatda rabo insha Allah zaki ga wata ran kin sami abin da kikeso...., salati ta fara tana cewa aww wato ni kaɗai nake son haihuwar ban da kai...to ka shekara dubu baka haihuwa ba damuwata bace daman nasani tuni aysha ta gama cin ye maka kurwa baka ganin kowa da gashi sai ita ke hauwa'u kashe min wayar nan zai sa hawan jini na ya tashi saboda shi imaninsa ragaggene ta miƙawa jidda wayar jin abin da tace yadan murmusa ya kashe wayar tashi yayi ya shiga bedroom ɗin'sa iya kyau da tsarowa yayi komai na ɗakin farine tas a hankali fararan curtain ɗin ke motsawa sakamaƙon haɗari da ya gaggamo rufe windows ɗakin yayi ruwane ya tsuge yawa da bakin kwarya cire kayan'sa yayi daga shi sai boxer ya shiga toilet shower ta sakarwa kan'sa ba tare da ya cire boxer ɗin'sa ba limshe idanuwa yayi yana fatan ace a wannan karon yaci nasarar kama nuratu ganin tunanin zai mai yawa ya cire boxer ɗin'sa ya zura a cikin washing machine ya fara wanka yana gamawa ya ɗauro toilet ya fito samu yayi wayar'sa na ringing da sauri ya ɗaga ganin AYMAN ne ke kiransa yaya wallahi mutanan gari sai zaginka suke yanzun nan yan kidnapping sun yiwa security ɗin gidan ka video a take anan suka kashe su....mujallu sun saka haka gidan radio da television sun ɗora Innalillahi wa'inna'ilaihir raji'un haka ya dinga na natawa idon'sa yayi ja yawa garwashi lips ɗin'sar har motsi suke saboda tashin hankali kashe wayar yayi ba tare da yace komai ba zama yayi ya rasa abin yi be fiye hawa media ba amma a yau aji sha'awar ya shiga yaga me ke gudana wayar'sa ya ɗauko ya shiga Twitter shafin Farko na labari BBC labarin suka wallafa duk da yaci karo da uban notification dayawa ga inbox ɗin'sa ya cika da messages besan ta ina zai faraba..... ya kamata ace ya warewa social media wani dan lokaci da zai dinga sanin me ke tafiya dole ya ware wani fake account da Zai dinga sanin me ake ciki wanne temako zai iya bayarwa a matsayin'sa na shugaba kuma musulmi Video ya shiga ya ga dan taddan yana cewa "Iya Ak sardauna to ka saurare ni ko iyayen gidan ka karya suke su kama ni balle kai video ne ya datsai daga nan inda ake mahawara kan video wani dan jarida yana cewa "Ina manyan arewa wannan abin mu ya shafa shin baka tunanin ha ɗuwarku da Allah wanne abin rainin hankali ne inhar yana da waya har ya Iya video tofa za'a iya kama shi ta wayar nan za kuma a iya sanin inda yake musamman ma Ak sardauna kana ji kana gani a matsayin ka na shugaban dss wanda saboda kai aka kama wayan nan bayin Allah suna da iyalai suna da yan uwa amma kayi burus baka bi ta kan su ba gashi har sun kashe su a Nijeriya gabaki ɗaya ba'a maganar adalci kana da dukiyar da zaka iya biyan kuɗin fansar su inba baka saka annemo inda suke ba ada mun zata kai me kishin arewa ne ashe bahaka bene Dayan dan jaridan ne yace "Munyi kokarin jin ta bakin'sa lokacin da abin nan ya faru amma me magana ba da uban hadarin nan mutane sun fito sun fara zanga zanga-zanga dole ya sauka daga kan kujerar sa tunda ba zai iya ba ....., Kashe wayar yayi ya ajiye karar shigowar message ya gani da sauri ya ɗauka dan a tunanin'sa Ayman ne ya turo mai wani abu zaro ido yayi ganin prevent number CE tayi mai messages ɗin kamar haka *DILA SARKIN WAYO DA KAYI TUNANIN ZAKA GAMA BINCIKEN KA KA CIN MANA....KAYI KUSKURE* mai maita saƙon ya shiga yi kamar ba hausa aka rubuta ba saboda wani sarkakiya dayake tunanin anyiwa saƙon akwai na kusa da shi da yake fitar da sirrin su ba tare da sun saniba..... saka kaya yayi ya ɗauko Kur'ani yana karantawa har lokacin ba adena ruwan ba ganin lokacin magarib yayi ya tada akbarar sallah ya dade yana addu'a a sujjadar karshe Allah ya kawo mai ɗauki bayan ya idar ya ci gaba da karatun sa har aka kira sallar isha sai karfe biyun dare ruwa ya tsaya bayan ya gama lafila ya kwanta ***********Kano unguwar kofar mata Da asubar fari magajiya ta fito riƙe da buta a hannunta tsayuwa tayi tana tunanin yadda zata zuba ruwan nan a jikin'ta dole ta nemi gas kodan wannan yanayi da suke ciki na damuna kahu ne ya dawo daga masallaci ya riƙe haɓa yace "Falmata sai yanzu zaki salla anya kuwa...da ilimin ki amma kin mai da kanki tamkar wacce bata san me take ba kin raba dare kina charting...., shiru tayi mai ta shiga bayi da sauri ta fito ko gama wanke fuska batayi ba jin sallamar su dinana da rabi tace "Ku kuma lafiya.....?, au ke ko kokarin fito da kayan aiki ba ki ba kinsan fa daga gari gari munyi gayyata to muna da manyan baki yan niger ma tun dare suka tawo zuwa safiya sun sauka.... sauri tayi ta idar da alwala tace "Bara in yi salla sai mu tafi yan kaba siyo kayan da za muyi aiki...., Ke wacce yan kaba kuma ana zaune ƙalau da asubar nan ai basu fito ba yanzu cewar kahu kuma fa kahu hakane wallahi munyi sakaci da tun jiya ba mu tanadi kayan aikin mu ba Eh wallahi kedai bari ta faɗa tana shigewa ɗaki bayan ta idar da salla ta fito duk da haka garin yayi duhu alamin wani hadarin wasu ne suka shigo su biyu daga ganin su kaga yan dabane tare da yin sallama da sauri dinana ya kallesu yace "Wa'alai kumussalam badai har an fara zuwa tarbar dan ashararle ba....?, ido suka haɗa da ɗayan wanda yaci uban kwalli ya kauda cikin cije baki irin dai maganar yan daba yace "Eh wallahi ai nayi mamaki da nazo Naga bawani sautin kiɗa inji ana cin uwar sabada...., Kaidai bari wallahi waccan ɗan shegiyar ne yayi mana westing time wallahi da tuni mun fara juya kugu yaufa shedab dan kallone Alkur'an Jikin dinana ne yayi sanyi lokacin da ya kalli kafar ɗanyan daga gani talmin'sa me tsadane yace "Ikon Allah daga ina kuka zo taya mu murna...?, Haba dinana gaskiya abin da kake baka kyautawa me maƙon ka basu gu su zauna ke kuma ki zubo musu ruwa muna muka sa a facebook duk wani masoyin mu yazo cewar rabi ya faɗa yana buga cinya yana fari da ido ajiyar zuciya magajiya ta sauke tace "Ga guri nan ku zauna...., Wayar magajiya ce tayu ringing da sauri ta fito da ita daga aljihun rigar'ta ta ɗaga wata matatciyar waya ɗayan ya fito da ita yana satar kallon wayar hannun magajiya kallon'sa tayi da sauri ya dauke kai tace "Kofar mata za kace a ajiye ku tun daga babban lahi kace a kawo ku gidab magajiya za a kawo ka..., amsar wayar dinana yayi yace "Gaskiya abin da kai mana baka kyauta ba ina cewa tun a suba zaka dira mana kiɗa muci uban maƙiya...sai yanzu zaka zo karfe bakwai da kusan rabi magajiya ma tayi hakuri da bata cuccusa maka asharba...., ya faɗa yana jan tsaki hadi da kashe wayar kahu da yake zaune yace "Magajiya baza ku hakura da wannan abin ba karfa ruwa ta tsuge Ku rasa yadda za kuyi ....., tab kahu Kai mana addu'a kawai Allah ya jinkirta ruwan nan..., cewar magajiya Ni kuwa kaska ya kawo miki receipt ɗin siyan wayar'nan....?, Rabi ya faɗa yana fito da biscuit yana kokarin buɗe ledar'sa Kyaleni da dan iska ba siyan waya a gun'sa ba sai ya ga dama zai bawa mutum receipt da kwali.... ai shi yasaka nace miki ki siyi sabuwa ba ruwanki da wani cacar baki kahu ya faɗa yana karewa yan dabar nan kallo ɗan daban nan ne yace "Kai muga wayar nan amma tayi kyau nawa kuma kika siya a ina kika siya ta ban sha'awa ina so in siyi irin'ta....., miƙa mai tayi tace "Wallahi haka kowa ke cewa ai gaskiya wayar nan akwai kyau ga Camera...., jijjuyata yayi yace "Kuma fa daga gani za tayi tsada...., Dubu dari uku ta siyeta a gun wani rabi ya faɗa kai bara in baka labari wallahi lahi muka siya nida dinana har yau kuɗin layin be ƙare ba dan baka ga wayar da muke yi ba Dan Allah kuma nawa akai muku register'sa dubu dubu muka siya amma fa da register sa kawai ɗorawa mukai Dan Allah a ina za mu samu muma... agun kaska mana Dinana ne yace "Ai kaska ya yi tafiya jiya amma indai ya dawo kuna nan zan raka ku gun'sa....✍️ *Allah ka raba mu da taka sahun ɓarawo.....* Domin karanta ci gaba zuwa karfe biyar na yamma zai sauka a channel ɗina kuyi following ɗina Ina masoyan littafin *JIKAR MAMMAN* tofa Allah ya nufa jiya na kammala duk me buƙata yayi min magana ta wannan layin 08141785374 ko wannan 09061890481 only WhatsApp *Account number 8141785374 Amina alhasan Muhammad opay 500* *GIDAN MAGANI YA* https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k EPISODE 5 Dan Allah...?, wallahi kar ku damu duk da bamu san ku ba amma an zama ɗaya sai dai baku faɗamana sunan ku ba Cewar rabi Ni sunana zarto me yanka kananan ƙwari akarkashin gada nake zama a lagos ni kuma sunana hantsi ba inda bana shiga in fito Rabine ya buɗe baki zai magana hantsi yace "basai ka gabatar mana da kan ki ba mun san sunan ki ba rabi ba ai sabo ma dake muka zo wannan liyafa....., wow dan Allah kai amma naji dadi magajiya nafara shiga sahun celebrity wallahi sunana har yaje lagos sauran america da hallacan yiwa mutane shiru cay cay sai shegen zance magajiya ta faɗa tana ya tsuna fuska... takaici ne ya kama shi ɗan haka yayi shi rube mayar mata ba amma a kwai ranar kamu fito da kayan siyarwar ta tayi ta jera ta fara haɗa kullin waina magajiya yau muna wannan shahararran taron kina kokarin baza kayan sana'ar ki.... Dinana in banyi sana'a ba me zanyi so sake in zauna kuda ya dinga bin baki na kamar kai Uhmmm kawo kuɗin kayan miya wani kallo tayi mai tace "Ni da kai waya fi kusa da dan a shalalle...?, ai dai kinsan ni bani wani kudi da zana ɗauki nauyin baki sama da mutum dari ki famaɗa min wacce sata nake da zan sami wayan nan iyayen kuɗin banza tayi mai ta ci gaba da yanka albasa tsakani da Allah fa tayi mana wannan dje kyauta ta ɗaukar mana shi kaga kuwa dole mu nemi abin fita kunyar baƙi toto jaɓa ta saka baki komai ya lalace ina ruwan ka da shiga faɗan da ba tsomo da kai ba kut melesi asho daga shigowar ka zakai min tofin alatsine dan me dattin hula wane namiji....?, ƙarasa shigowa yayi yace "da wanda ya tsargu gardi kawai..., yana kokarin fusgo dan kwalin kansa da sauri ya riƙe yace "magajiya wai me isaka kike tara yan iska ne....kina kallo ana ƙoƙarin kitamin haddina..., ina kuɗan ballatana roman'sa Rabi'u ina abin yake AK ce da kai ita ce dani ko yaje an mai damai socket ban sani ba ya faɗa yana kokarin jawo xanin da ya ɗaura tsalle yayi ya koma kusa da su zarto yace "wallahi yau dole in tafi cajimoshan ni zaka tozarta....., faɗane ya kaure tsakanin su amma magajiya ko kala ba tace jira take su huce iyaka ta korasu liyafar ma an fasa yin'ta..., *OSOKORO....BIRNIN TARAYYA ABUJA* Cikin wasu shegun riga da wando ta saka duk kusan rabin kirjin'ta a waje mukullin motar'ta ta ta ɗauki jaka ta rataya fitowa floor tayi ta fara ƙwalawa zee kira da sauri zee ta fito daga kitchen a hulakance ta kalle'ta tace "ki gyara min dakina kafin in dawo nabar kaya a toilet ki wanke min bana son ki samin su a washing machine..., jikin'ta na rawa tace "to... Hajiya.., bata ce mata komai ba ta juya ta nufi dakin hajiya na'ima mahaifiyar'ta dafe kai tayi nunawa da tayi yau aikin kwana take ta jiyu ta fito waje inda ta ajiye motar ta ta nufa buɗewa tayi ta shiga key tayi mata a hankali ta fara tafiya kafin ta ƙaraso har an buɗe mata gate fita tayi a guje cikin nutsuwa take tuki wayar'ta ce tayi ringing banza tayi da ita ganin an ƙara kira ta ɗaga tace "surayya ina kan titi ne fa...., makaranta zaki.... ta tambaya Ehmana gani ma na kusan zowa ki zo gidan hajiya provost ina can sai ki ɗaukeni mu tawo makaranta a'a to ita mana ta kawo ki Please nihila ki zo ki ɗauke ni yau baza ta zo makaranta ba..., okay tace ta kashe wayar'ta juyawa motar tayi ta koma kan titin da zai sadata da gidan hajiya provost a kofar gidan ta tayi parking domin sauri take ta ɗauki waya ta kira surayya bugu ɗaya ta ɗauka kafin tayi magana tace "I am waiting to you...., haba sister ki shigo mana Please kashe wayar tayi batare da ta bata amsa ba veils ɗin'ta ta gyara ta ɗauki wayar'ta ta fito knocking gate ɗin ta fara ba dadewa me gadin ya buɗe mata kallon'ta yayi a zuciyarsa yana yaba kokarin hajiya na kwashe kwashe ko wacce rana akwai kalar wacce zai gani ko me suke zuwa yi owo tsayawa tayi a farfajiyar gidan ta ƙara kiran surayya sai dai ba a daga ba ta ƙara dannawa taji an rungume ta janye hannun surayya tayi tace "Haba sister kinsan fa yau lecture ɗin safe ce damu bana so nayi missing wallahi..., kama hannunta tayi tace "zo mu shiga...., batayi musu ba ta bita suka shiga gidan bawani girma ne da shi ba amma ya tsaru a floor suka ga Hajiya provost tana zaune da wasu arnan kaya da su gwara babu gaisheta nihila tayi cikin fara'a ta amsa ta taso rungumeta tayi tana shafa hibs ɗin'ta tace "my sister ya karatu...., Alhamdullahi sai godiyar Allah ta fada tana kokarin zare jikin'ta daga nata riƙe hannunta tayi ta zaunar da ita tace "masha Allah haka ake so hice ko bawata matsala.....?, ta faɗa tana kallon kirjin nihila murmushi nihila tayi tace "Eh wallahi babu...., hannun'ta tasaka tana shafa breast ɗin'ta tace "masha Allah komai yayi kyau...., murmushin yaƙe nihila tayi tace "nagode...tana kokarin tashi..., da sauri hajiya provost ta riƙe ta tace "ya da tafiya ko drinks baki sha ba..., a wallahi barshi sai da nayi breakfast na fito.... surayya ki sa baki ta zauna mana ta faɗa tana wani juya idanu ina na tsofaffin yan duniyar nan tashi surayya tayi ta rugumeta tafara kiss ɗin nihila jikin tane yayi sanyi ta kasa wani kataɓus zaunar da ita tayi abin nema ya samu tun da ta ɗora ido akan nihila ta kamo da kishiwar son ta shi yasaka ma ta haɗa contact da surayya ɗaga mata riga tayi ta fara shafa manya manyan breast ɗin'ta tana kokarin fito da su hannu nihila ta riƙe mata da take bata da wani kuzari ta ture hannun'ta ta fito da su zaro ido tayi ganin lafiyayyun breast na masu jini a jika.....✍️ *mu haɗu a page na gama domin samun ci gaba kuyi following ɗina* *GIDAN MAGANI YA* https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k EPISODE 16 Sauri tayi ta ture ta idanuwanta sun kada sunyi ja raba bakin magana tayi rungumeta ta baya surayya tayi tace "haba Nihila Please calm down provost ce fa kuma kinsan irin uban c.o ɗin da kika kwasa ko amma kika ce komai normal ta wannan hanyar ce kaɗai zaki iya gyara ta ba tare da kin sha wahala ba rayuwar nan da kika gani duk meson saukakawa kansa wallahi ta wannan hanyar yake bi dan ganin ya cin ma gaci amma kirikiri kina ƙoƙarin hana kanki jin dadi....., ture ta tayi tashi provost tayi tace "hi hakuri naga baƙin ki ya bushe bara in kawo miki drinks...., zama tayi batayi musu ba saboda kishirwa take ji shiga kitchen provost tayi ta ɗauko lemo cikin fridge buɗe cabinet ɗin saman kitchen ɗin'ta tayi ta zaro allura da sirijin fasata tayi ta zura sirinjin nan bayan ta zuƙa ta ɗaga ƙasan lemon kwalin da ta ajiye ta zura mai allura sai da ta tabbatar ta gama gauraye ko ina sannan ta ɗauko plate ta zuba fruit ta bisu ɗaya bayan ɗaya tana zira musu allura dan bata sanni ba ko ta ƙi shan lemon ta sha fruit glass cup ta ɗauko ta jera akan tiry ta fito da su akan Centre table ta ajiye har kawo iyanzu Nihila bata mai da breast ɗin'ta ba suna waje saboda bata cikin nutsuwar'ta kallo hajiya provost ta bita da shi ta lashe baƙin'ta tace "Bisimallah....?, Ba tare da tace komai ba ta ɗauki apple ta saka dokar abaki sai da ta fara ci tace "bazan iya shan Juice ba ruwa nake son sha...., okay ba matsala provost ta faɗa tana ƙoƙarin tashi ta ɗauko ruwan surayya tace "aunty zauna bara in dauko mata...., dafa kafaɗar nihila tayi tace "a'a ai sweet ɓaƙuwata CE barni in kawo mata...., hannun provost taji tamkar ta saka mata shocking da sauri ta janye hannun daga kafaɗar ta ba tare da tace komai ba surayya ce tace "Please momy ki barini na kawo mata daga ganin nihila har an sauke ni daga matsayina ta faɗa tana yi mata shagwaɓa...., sorry sweet baby ai kinsan dole ana bawa baƙuwa mahimmanci jeki ki dauko mata tashi tayi ta shiga kitchen bata dade ba ta dawo tana kawo mata ta buɗe murfin ta sha tas ta shanye ta kishingiɗa a hannun kujera ta miƙe ƙafafuwan'ta kallo provost ta kunna musu sosai NIHILA ta mai da hankali wajan kallon saboda film ɗin ya ɗau dad'i American film ne Allah yayi mata son American movies gyara zaman rigar'ta tayi a hankali wani azaɓaɓɓen feeling ke taso mata amma sai ta danne ina abin yafi karfin kanta da kyar ta iya cewa "Aunty baki da lemontsami zuciya'ta na tashi....?, tashi provost tayi tace "ayya zo muje ɗaki in baki sai ki kwanta ko kyaji salama taya za ai ki sha ruwa kaɗai sai dan fruit zuciyar ki bazata tashi ba ga kin kwanta a kujera ai sai ki takura beautiful body ɗin ki...., batai musu ba ta miƙe da kyar tabi bayan provost wani lafiyayyan bedroom ta kaita zama tayi a baƙin gado tana jira ta kawo mata lemantsami wayyo Allah Ƙai nihila ta ɗago ta ɗan taɓe baki dan kwata kwata jinin'ta be haɗu da matar ba ta kau da kanta matsowa kusa da ita provost tayi ta zame rigar ta tace "dan duba min baya na ji nayi kamar wani abu ya cije ni...., kallon bayanta tayi taga ita bata ga komai ba amma dan kar taga kamar ta hulakanta ta ya sunƙuya tana duba mata baya bata an ƙara ba taji tana shafa mata pant ɗin'ta kasa hanata tayi saboda wani dadi da taji ya ziyar'ceta ganin ta fara amsar saƙon ta kwantar da ita ta wara ƙafarta da kanta ta ɗaga mata domin abin da provost ke mata dadi take ji bata san sanda ta saka wata rautatciyar ƙara ba Surayya ce ta shigo ta saki murmushi tahau kan gadon shafa breast ɗin nihila ta fara ji tayi ba a duniyar nan take ba ga baki ɗaya sun hau tsina'ta tun bata bayar musu har ta fara mayar musu da mar tani cire mata kayanta sukai suna mata wani irin salo me zautar da ƙwaƙwalwa ji tayi inama kar su dena yi mata saboda daɗin da take ciki ya huce mu sali kwantawa provost tayi tana tsotsar mata breast tana jin zafi zafi saboda wannan shine karonta na amma dadin ya danne zafin.... ga zura mata harshe da surayya take yi a ƙasanta gigice musu tayi tana sumbatu..... *POV✷✷magajiya* Manjagara wallahi in bakai ƙasa ƙasa da rabi ba bazai shiga hankalinsa ba haba kuna ganin baƙi ma baza ku dena abin da kuke ba salon kusa ai min shunan yan hisba gidana to tun da sauran mutuncin ka a idona ka tattara inaka inaka ka fitar min daga gida wannan rashin zuciya har ina basafe ba dare ba rana sai na koreka amma kamar cingum ka maƙale min ace ina tara yan tada tarzoma ina ruwanka da da wakar da aka sa ina cewa kowa zaɓin'sa yake zaɓa ana samai ya taka rawa ya koma ya zauna..... Huƙa ya fito da ita tana kyalle yace "Daman ta dade bata sha jini ba yau zata sha ai kafin ya ƙarasa gurin ya ɗauki ihu ganin ana cewa ga *DAN ASHARARLE GA DAN ASHARARLE* da sauri manjagara ya yashi ya rungumo dan ashararle ya ci uban kwalkwal dariya magajiya ta fara tace "Tab niɗa lotsastiyar tasa daman ga kanka dun tunda da kwari sai ya bada wani salo me ban tsoro....., haɗa rai yayi yana cije baki idon nan yasha ƙwalli yace "Alkur'an magajiya ki kiyaye Ni kar ki jawo in yawo da kanki a tun daga nan har *YAKASAI*billahilazi gidan yari ko gidan ubana albarka..., tashi tayi daga ban kaskon wainar'ta tace "faɗuwar gaba a sarar namijini nayi maka kama da wacce zata ji tsoron ka kai naga abin da baka gani ba wallahi nida har gidan yarin Makka naje na fito da raina to me kuma za'a faɗamin.....iya kalaman ka yaro ƙaramin ƙwaro za suyi maka amfani nan gaba...., ta faɗa tana gyara zanin da take sawa in za tayi waina dariya *RABI* yayi yace "kice kin kusan an tayawa barzahu....?, rabi ai in faɗa maka kisa akai to da askarawan makka suka zo sai suka hada dani bincike ne ya fitar dani wallahi ina fitowa ai ko kwana ban ƙaraba na dawo maiduguri kaga wannan haƙorin makkan acan na siye shi ai zaman takaru ba dadi shi ake kira da zaman shahada ta faɗi haka ta zauna me dijen ne ya saki wata bugaggiyar waƙa tuni wayan da suke gurin suka fara rawa matan su da mazan su mata suna rawa maza na taba musu nono ko a jikin su daman karuwai ne da yan shaye shaye har da su zarto ba abarsu a baya ba wajan rawa....... _Abuja osokoro_ Baccin wahala nihila take yi amma duk da haka hajiya provost bata kyale ta ha tana kwance a kusa da ita tana sha mata breast a hankali take buɗe idanuwanta wanda yayi mata wani irin nauyi saboda har yanzu maganin be sake'ta ba mai da idon tayi ta rufe ta ƙara komawa bacci surayya ce ta shigo tace "Aunty 4:30 fa ya kamata ki barta haka tun 8:45 take gidan nan ke wallahi tsiyata dake ko gajiya bakya yi...., shafa kan nihila tayi tace "Uhmmm in kin gaji ga kudi akan dressing mirro ki ɗauka ki tafi....tunda ba tare kuka zo ba.....✍️ *OUMYASMEEN MATAR DAN ALJANNA* domin samun ci gaba da zarar na ɗora kuyi following ɗin channel ɗina *GIDAN MAGAJIYA* Oum yasmeen *Dan Allah masu cewa complete na wannan littafi da masu tambayar audio har yanzu typing nake ban gama ba balle akai ga maganar audio ko complete document din'sa* https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k *_EPISODE17_* Eh lallai dole ki faɗan haka tunda amfani na ya ƙare amma kar ki manta cewa silar komai ta juya ta nufi kan dressing mirror ɗin'ta kuɗin da ta ajiye ta ɗauka lissafa su ta fara can ta ɗago tace "60k na gani haka mukai da ke....?, haɗa rai tayi tace "bani da wani kuɗi da zan iya baki a yanzu amma ki bari wata ran ma haɗu...., kallon rainin wayo surayya tayi mata amma kome ta tuna sai ta gyara fuskarta wayar'ta ta ɗauka da take kan bedside drawer ta fita floor charting ta fara da man ita ƙaratune ya kawo ta Abuja suka haɗu da nihila ba ƙaramin jindadin zama da junan su suke ba Allah yayi wa surayya san kuɗi shi yasa ka nihila ke juyata tana bata bugun Abuja abin da ya jayota da shiga wannan yanayi da take ciki.....kenan Jin maganar Nihila tayi da sauri ta shigo ɗakin cikin takaici ta nuna Surayyah tana maye tace "Wallahi kin cuceni tsakanina da ke Allah ya isa maciya amana ada na ɗauke ki ƙawar arziki ina ashe ba haka bane in ke kina abu dole sai nayi ne.....ina ruwanki da carry over Dana kwasa iyee I hate you...Surayya ke kuma hmmm ki jiray sammaci.., Kallon kan dressing mirror tayi cikin Sa'a ta gano bonner a june a zafafe ta binciko ta tayo kan provost zata buga mata garin'ta kare ita murɗe hannunta karfen bonner ne ya chaki maƙogaran nihila zubewa tayi a ƙasa ko shurawa batayi ba ja da baya sarauta tayi yayin da hawaye na zuba a idon'ta cikin ɗimuwa take kallon provost tace "Ta mutu ko ta mutu.....?, Jinin da yake zuba a hannun'ta take kallo yayin da zuciyar'ta take wani irin bugu ta shiga uku me tayi yau ita ce da kisa innalillahi wa'ina'ilaihir raji'un me yake damun kan'ta ne har ta aikata haka bisa son zuciyar'ta zama tayi dirshan a gaban gawar rasa inda zata sa kanta tayi ita dai tasan bata chaka mata da niya ba assali ma kwatar kanta take so tayi jira take taga ko zata tashi daga cikin nannauyan baccin da take me haɗe da mafarki amma ina komai ya rikice.... Rasa inda zata sa kanta surayya tayi jikin'ta na wata iriyar rawa ta shiga uku daga karatu sai zaman prison in kowa zai yafe mahaifin nihila bazai taɓa yafewa ba yar lelenan'sa zama provost tayi a bakin gado tace "tun kafin lokaci ya ƙure mana musan yadda za mu yi da gawar nan akwai lambo a cikin gidan nan mu binneta a can...., nice mutum ta ƙarshe da ta kirawo ya zama dole ina cikin zargi surayya ta fada tana kuka..... dauki wayarta ki goge kiran na goge kira kin manta akwai Company wai kuwa kinsan wane mahaifin nihila kuwa kinsan wanne irin muƙami yake da shi a federal to in Baki sani ba ki sani mahaifin nihila shine ministan tsaro Munner sani yola zai iya komai a kan yarsa bashi da kirki ko kaɗan sannan motar ta ya zamu yi da ita Surayya wannan duk da ga baya zan san yadda za ayi yanzu dai zo mu ɗauke ta zuwa tayi da kyar suka iya ɗaukanta suka sa cikin carpet suka nannaɗeta a carpet ta kofar baya suka fita da ita ajiye ta sukai a ƙasa suka soma haƙa sai da sukai haƙa me zurfi sannan suka zurata fara watsa mata ƙasa sukai yawa an tsikareta ta ƙwalla ƙara har ƙasa a na jiyota da sauri hajiya ta hau saman ta buɗe ɗakin nihila tayi ganin'ta tayi tana zabga gumi yawa an sheƙa mata ruwa tana ganin Hajiya ni'ima da sauri ta tashi ta rungume ta tana kuka tana cewa hajiya su surayya za su kasheni innalillahi nihila addu'a zakiyi ba kuka ba yawa ba yar musulma ba kin tashi kina kuka da ihu ta fadi haka tana zaunar da ita akan gado ajiyar zuciya ta sauke jikin'ta yayi sanyi ƙalau Hajiya tace "Nihila nace ki dena wannan baccin na bayan la'asar ƙinki ba ason wannan bacci duk lokacin da kikai mugun mafarki ba'a ihu addu'a ake sannan ki nemi tsari da ga abin da kika gani in a ɓarin dama kike ki juya ki koma na hagu...., insha Allah zan kiyaye ɗaga pillow ta tayi cin karo tayi da photo Ak Sardaunan cikin takaici tace "Nihila ban faɗa miki ki fita daga sabgar wannan maƙiyin mahaifin naki ba ƙinƙi shine fa dalilin da yasa mahaifinki ya zauna a gidan yari na tsawon watanni sai da wannan gwamnatin tazo ta fito da shi amma saboda ke baki san inda yake miki ciwo ba kike son sa anya kuwa ba asiri yayi miki ba..., ƙasa tayi da idon'ta zuciyarta na tsananin bugawa tun da suka aikata wannan abin da surayya zuciyar'ta ta ƙasa samin nutsuwa bacci ɓarawo ke saceta tsoro take ta mutu ta cewa Ubangiji me Ita dai tasan wannan abu babban zunubi ne me yin'sa Ubangiji na fishi da shi amma ya ta iya iyayenta sun kasa fuskantar inda ta sa gaba nihila tunanin me kike hajiya ni'ima ta ƙatsai mata tunanin'ta da sauri ta ɗago tace "Bakomai hajiya..., tashi tayi ba tare da tace komai ba ta fita janyo wayar'ta tayi ta duba WhatsApp ɗin'ta still be hauba dafa kanta tayi tana tunanin wannan wanne iri mutum ne ba mamaki ya gani amma ba reply ajiye wayar tayi ta kwanta tana kallon ceiling *KANO....* tun karfe biyu kowa ya watsai sai me dj da ya haɗa kayansa yana zaman lugudar leɓe su zarto ma basu tafi ba suna nan zaune kalma ɗaya biyu su jefa tasu abin ka da gidan yawa yadda kukasan daman sun jima da su zarto waina magajiya ta soya musu ta basu ci sukai suna mata godiya Ikon Allah wallahi zarto bakaramin sa'a kuka ci ba da magajiya ta baku wannan wainar tata da take ganin in tabawa mutum kyauta kamar ta mai gafara ne bata kula shi ba ta ci gaba da sallamar mutanan da suke jiranta da misalin ƙarfe tara suka tafi sallama sukai musu bayan sun ce in sha Allah wata ran zasu dawo dinana ne ya kalli magajiya yace "wallahi magajiya sai da wannan mutanan suka tafi hankalina ya kwanta gaskiya ban yarda da su ba...., hhhhh ko kayi wani laifin ne da kake tunanin za a kamaka...., cewar rabi Rabi'u ba haka bane baka kallo takalmin dayan ba me tsadane fa Harara rabi ya watsa mai yace "ai kasan bani da ido ina jinsin mace kana sakani a jinsin ku...., kai wallahi baka da hankali ni gani nake anya kuwa bakai suka biyo ba saidai in lami suka biyo da sauri yayo kansa iccen dafaɗikar uwani dinana ya zaro yace "Wallahi yau in bakai wasa ba sai na kona maka jiki da fuska...., bayan kahu ya laɓe yace "Kahu kana ji kana gani za'a mai dani ƙawaro...., hankaɗe shi kahu yayi yace "In kuna abin ku ke dena sawa dani wallahi...., wata uwar buɗe aka saki da sauri kowa ya jiyo a kuje rabi ya rungume rufa'i yace "Ta Masar yau she kika dawo bani da labari...?, wanda aka kira da ta Masar yaci uban eyelash ga jambaki yace "Wallahi sau kar yanzu ina dan a shararle...?, gashi can da sauri ta Masar ya zura a guje ya je gun Dan a shararle yace "Sannu gidan yari ba dadi wallahi ranar da naji ance an kama Ka har sadakar gurasa nayi maka Allah ya saukaka maƙa hukunci...., kallon ta Masar yake sama da ƙasa yace "Rufa'i haka kazama bayan tafiya ta umara....?, juyawa yayi yana juya ɗuwawu yace "me ka gani nice dai wallahi..., Magajiya wallahi Allah wannan abin ba dani ba kai haka kika zama ko wanne kwashe kwashe gidan nan ina magajiya ki canza hali wallahi ke ba sata ba ke ba yar iska ba amma kina tara yan isaka ai sana'a ba hauka bace ina jiye miki ranar da zasu goga miki kashin kaji Kahu ya fada ransa a ɓace Arziƙin kenan kahu bulama namu maganin kukan mu dinana ya fada yana shafa ƙeyar'sa lallai kahu wallahi sun raina ka wallahi sun mai dakai yawa kakan su tofa dole ka tashi tsaye wallahi sumayya ya fada tana gyara riƙon katin karta na hannun'ta Insah Allahu bazaki ci ba Shegiya me kan jimina ke dai anyi sheɗaniya muna da uba sama da kahu ne dan a shararle ya fada yana nunota da huƙa..... tashi tayi tana tan gaɗi tace... "Kai ƙaramin kwaro wallahi sanin kan kane yau na ga dama sai ka koma inda ka fito ni nake tare uban gayya...., da hallacan rufen baki dan uwar....ki har Ni zaki faɗawa manya nine yaron dan siyasa me fada a ji a ƙasar nan wallahi ai shi ya saka ya barka Kai wata shidda a gidan gyaran hali bata ƙarasa ba taji saukar mari be ajiye hannunsa ba ta dauki botikin karfe ta loda mai a gadon baya botikin rabi ya ɗauka yana waƙa kamar yadda ya saba yana kutaso babban kutaso ku taso ba me raba ku wannan fadan manya ne zaro huƙar nan yayi da sauri.....✍️ *Ɗomin samun ci gaba da zarar na ɗora kuyi following ɗina* *GIDAN MAGAJIYA* OUMYASMEEN Episode 18 Da sauri kahu ya riƙe mai hannu yace "Sani sani karufawa kanka asiri wallahi kar kazo kana dana sani....ka kashe gawar da ba taka ba....ka kyale ta da halinta..., Alkuran kahu da Ka barni na burburma mata huƙa a ciki na kanannaɗo hanjinta tace ba suna na Sani ba karɓe huƙae kahu yayi yace "Ke zo ki tafi maza ki bar gidan nan...., kahu ba inda zani da ka kyalesa bilahillazi yaga ba dad'i Ni bakar fura ce dakan ibilisai har ni zai fadawa dabanci sai da nayi shekara hudu a lagos a ƙarƙashin gada mene ban gani ba ɗan iskan karya fisgewa yayi daga hannun kahu da sauri kahu ya ruƙo shi a shar yake ta ɗurawa sumayya itama na mayar mai magajiya ce ta kashe hutar wainar ta da yake ta gama a kullum tana karar da fulawa kwano biyar tun daga safe har dare ban da kiras ɗin kwai ga abincin siyarwa tace "Narantsai in baku dena abin da kuke yi ba zan tafi in kirawo yan vijilanti tun da yan sanda kun raina su haba wannan bala'in da me yayi kama a kullum in ba ai fada kadan ai yi gudu biyar na gaji ina fita ana nunani da Baki....., ai kema sai ki nuna su da bakin ba Ubangiji yayi miki shi ba rabi ya bata amsa jefomai ludayi tayi tace "Innalillahi anya kuwa Rabi'u kasan abin da yake maka ciwo...., Kallon mutanan gidan yayi yace "Ku a cikin ku a kawai Rabi'u to dai koma mene Rabiu kacan za hali wallahi...haba wannan abu har ina..., mayafin ta ta cira a kan igiya ta cire zanin da take sawa akan kayanta ta fita da sauri dinana ya riƙota yace "Mun shiga uku haba uwar mu yanzu in kika fita kika kirawo mana wayan nan su kamayen ai kin cuce mu wallahi suna zuwa kwashe mu za su yi su ba a wannan ɗaki me uban sauro kin ga dawo kowa ya kama gaban sa dare yayi...., rabi ne ya tawo yana gyara zani yace "Wallahi mun dena ni yanzy wanna kashin na kaina sai sun aike min shi tas wallahi yar masa kuwa tab wannan direct hisba za su kai ta in ta dawo da fata jikin'ta sun mata me kyau...da imani..., dafa kirji ta masar yayi yace "Kut mele sin ubancan ni kaɗai ka raina kaf gun nan kana yi min mugun baki da alkaba'i....me kan sigari..., ya faɗa yana cigaba da cin chingum tare da yarfa hannu awarwaron hannunsa suna bada sauti Cika sani sani kahu yayi yace "Allah yayi muku albarka ya gyara ku maza ka tafi... sai da safe..., Ba tare da yaci komai ba ya fice sauran ma fita sukai aka bar wannan shabta sai kuma gobe ruwan wankan'ta ta juye ta zuba wani ta shiga bayi wanka tayi ta fito rataye sosonta tayi ta shiga daki sama'ila ne ya shigo ya rufe gidan ya shiga dakinsa Osokoro..... Abuja Laptop ɗin'sa ya buɗe ya kunna datar'sa wayar'sa ce tayi ringing da sauri ya ɗaga saboda issue ne me girma ne cikin girmamawa wanda ya kirashi yace sir muna kan online.... kashewa yayi ba tare da yayi magana ba shiga cikin inda suke meeting yayi kowa yana kai da alama shi kadai ake jira gyara zama a yana jiran me za su ce gai she shi sukai ya amsa jabir yace "My colleague Habib M Jigirya and I have been investigating on the project from sending us now. Any time they can be caught, they will come out and find out where they got the stolen sim and phone...., gamsuwa yayi da bayanan jabir yace "Habib you confirmed that they kidnapped Nazeer....?, There is someone who brought the phone to them and they bought it. We can investigate but when they come in, they will explain about it and they found it and we investigate cewar habib Kai Asif ya gyada cikin gamsuwa ya dubi chief of security yace "So, in the morning, arrest them and we will investigate further, even though your information shows that you have arrested them for the crime..., Chief of security yace "Insha'Allah, we will intensify the investigation, as long as their blood is gone, we will end kidnapping in Nigeria..., Jin daɗin abin da yace yayi sai ya ce "May God seek us and cook for us..., Amin suka amsa dashi sannan sukai sallama aiki ya ci gaba da yi ringing wayar'sa ta kara yi dauka yayi ganin aysha ce ta kira kukan ta ne ya ya doki kunnan'sa da sauri yace "Sweet lafiya me ke damun ki...?, cikin shagwaɓa tace "Wallahi zaman asibitin nan ya ishe ni gashi kai baka samin time ɗin shigowa guna ko wannne lokaci baka da lokacin kan ka sai na al'umma in zaka zo kazo da masu tsaronka lokaci kalilan ka tafi.....Asif Kai na ke so ba kuɗin ka ba bana buƙatar kuɗi kullum Cikin turomin da kuɗi kake.....yau hajiya ta bugo min ba zagin da bata yi min ba...ta ƙara fashewa da kuka wai ni haihuwar nan ni naƙi bawa kai na ne...?, dafa kansa yayi ya tashi daga inda yake komawa bedroom ɗin'sa ya zauna akan gado yace "tun kafin ki aureni kinsan irin yadda aikin mu yake...sai kin ƙara hakuri in nayi ritaya za ki sameni kamar yadda kike so...kiyi shi ru kinsan bana son kukan ki..., share hawayen'ta tayi tace "daman nasan ba son laifin hajiya kake ba nayi maka maganar'ta kayi buruss dani...., ajiyar zuciya ya sauki cikin kakkausar murya yace mata A'isha har yanzu kin kasa gane wace hajiya a guna duk wannan ni'imar da kike ciki ita ce sanadi domin duk wani karatu danayi ita ta ɗauki nauyina baki ga tsohuwa bace sai kinyi haƙuri da ita tsofa ne amma kin kasa yarda bana son wannan korafin kashe wayar tayi ta jefar a da ita kallon'ta hidaya tayi tace "ai gwara da kika kashe wallahi in baki tashi tsaye akan wayan nan banzayen yan uwan mijin naki wallahi son da yake miki sai ya dena ...., Hidaya ya zanyi da su kina gani a gaban ki nayi wayar nan amma me yace min duk abin da kika kwatantamin nayi ai wallahi tun farko ke kika bari yasan cewa kuɗin'sa kike so haba ga shinan ya sakar miki kuɗi amma ba farin ciki ko gaba zai iya yi miki gori kudin'sa kika gani kika manne masa Hidaya nasan nayi kuskure ya zanyi da wannan result nifa ke da matsala bashi ba ko wanne lokaci ya gani zai iya karo aure saboda haihuwa yake so ai shi yasaka nace miki za mu nemo mafita dole ki canza ki dinga yi mai biyayya fiye da da sannan dole mu bi malam mai su rufe mai baki duk wanda zai mai maganar haihuwa yaji ya tsane sa nagode sosai kawata Washe gari kano da asuba kahu ya fito daga Masallaci bayan an idar da salla abin mamaki wasu mutane ya gani a cikin mota wasu kuma na dan zazzagawa rayawa yayi wata kila wani taron ya shige gida samin magajiya yayi a zaune ta idar da salla sai uwani da take tsakar gida tana wanki yace "yau kuma da huri haka...., Eh wallahi alanguburo ai gwara inyi da huri ya bushe da huri garin nan na damuna ko wanne lokaci ana iya yin ruwa hakane wallahi kinyi da bara magajiya yau da huri haka murmushi tayi tace "kahu wallahi yau da huri na kwanta..., ai gwara ki dinga haka ita sallah asuba kariya gareta hakane kahu shiga ciki yayi haka kurum taji gaban'ta na waɗuwa amma sai ta ci gaba da addu'a gari ne yayi haske waje kuwa tuni ma'aikata suka zagaye gidan da bindigogi duk fuskarsu a rufe da baƙin yanki ga baƙin glass mutane suke liƙe ta sama domin ba damar zuwa ma'aikata ne guda hudu suka tiso keyar su dinana rabi sai kuka haka dinana har da majiya shiga cikin gidan sukai fitowar malam daga bayi kenan a guje ya koma yana cewa innalilahi yau na shiga uku ɗaya daga cikin su ne yace "Baba fito ba abin da za muyi maka..., jikin kahu yana rawa ya fito sauran kaɗan ya saki gudawa ɗayan yace "Ina magajiya...., "Gani me za a siya da sassafen nan Ku ishi mutane...ta fada tana fito daga daki turuss tayi ta zaro ido kirjin'ta na yin sama yana ƙasa kallon dinana wani daga cikin su yayi yace "Wannan ita ce....?, aa yallaɓe sunana falmata lawan maina wallahi kai dinana ni zaka gogawa kashin kaji wallahi ban taba aikata wani laifi ba bata ƙarasa ba taji dayan ya saita ta da bindiga yace "kina kara wata magana sai na fasa kanki ina wayar da kika sata...., da sauri ta miƙo mai daman tana hannun'ta ankwa wata mace a cikin su ta shigo ta sa mata kuka take sosai takalli kahu tace "Kahu....✍️ labari ya zo tsakiya na kusan dena posting a ko ina ku hanzarta following ɗina *GIDAN MAGAJIYA* Oum yasmeen *End of book 1 mu haɗu a book 2 shima free ne kar wanda yace ku bada kudi ya baku document har yanzu ban fitar da document ɗin'sa ba typing nake* EPISODE 19-20 Kina kara wata magana jikin ki zai fa gaya miki tsit tayi tana kuka kahu na sharar hawaye ba baƙin magana wa'yannan Mala'ikun duniya na gabansa ɗayan ne yace "Baba wannan wayar da ka gani kidnapping ɗin matar director Janal Asif kabir sardauna akai to wayar nan ta tace mun ƙama sauran Sim ɗin a hannun wa'yannan...., Wallahi Allah siya tayi bata san abin da akai ba ita ce katan mu ita ke ciyar da mu ko sauraran sa basu tsaya yi ba sai kokarin fita da suke da su uwani kuwa tana kuryar ɗaka jikin ta na zikiri Allah Allah take subar gidan tusa ƙiyar'su akai kahu har waje ya fita ko wannan su mota daban a ka sa shi kuma prevent car a guje suka fice daga lahin su ka hau kan titi kuka sosai magajiya ke yi ta haɗa kai da gwiwa tun da take a rayuwar'ta bata taɓa ganin tuzarci irin wannan ba roƙo take Allah ya ɗau ranta ta huta tasan yau mutanan unguwa suna nan suna murna wannan abu ya sameta miƙar hanyar Abuja sukai dan ko a bangaran'su na nan ba a ajiye su ba kai tsaye can za a huce da su ganin suna ta waya ta gane bama anan aza a ajiye su ba shikkenan mutuwar'ta tazo domin ta san tun da abin na manya ne fasa kansu kawai za ai ba za a tsaya bincike ba karfe biyu suka isa abuja babban headquarter su fito wa sukai ita ma ta zuro kakafuwanta da ko talmi babu balle mayafi sai yar hular da take kanta ba sosai ta rufe tulin sumar kanta ba duguwar riga ce a jikin'ta buba abin mamaki bata ga su dinana ba kai Allah ya tsinewa kaska wani ɗaki aka shiga da ita duhu diɗim sai wani table a tsakiya sai kujera biyu kallon ta wannan jami'ar tayi tace "ga gu nan zauna...., zama tayi yayin da hawaye ba bin fuskarta fita tayi kai tsaye office ɗin director ta nufa da yake yace musu in sun dawo su kirashi bata tarar da wani cinkoso ba ta kalli sakatariyar sa tace "zan iya ganin oga...?, kallon sama da kasa tayi mata ta ci gaba da danna laptop ɗin'ta tace "you can't see him because you are not in the appointment with him today he has a lot of work..., cikin ɗaga murya tace "She told us that when we came back from the operation, one of us came and told him that he wanted to meet them first...., da sauri ta tashi tace "You are raising your voice about the work of the men you took with you, but you are going to come and tell him....., dai-dai fitowar sa daga office ɗin'sa domin har maganar da wowarsu ta zo mai be tsaya kallon su ba ya huce su ta kaici ne ya ishi surayya tace "burin ki ya cika sai ki huce ki ban guri...., kallon inda take bata yi ba ta huce ta tare da jan karamin tsaki ta fita yana fita duk yawan ma'aikatan gurin sara mai su ja shiga yi kowa ya tsaya da aiki fuskarnan ba ɗigon annuri ya daga masu hannu domin ransa a ɓace yake da zuwan wannan rahoto mace mace har da mace me yiwa wani tarbiya ita ta saka kanta a cikin wannan hali koman daran da ɗewa zata zama uwa shiga yayi ya zauna har lokacin bata san ya shigo ba tana kuka ta kifa kan ta akan table hannayanta har yanzu na cikin ankwa lurar da tayi tana motsi tana ƙara dame hannun'ta dan haka ta tsayar da shi gu daya gyaran murya yayi hadi da buga table ɗin ɗago kan ta tayi idon'ta yayi ja tsoro ya bata tuni zuciyar'ta ta shiga harbawa zama ya gyara a ajiye wani abu akusa da shi yace "ya sunan ki...., buɗa baki tayi zata yi magana kuka ya ƙara kwace mata cikin tsawa yace "Tambayar ki nayi da baki tanadi zuwan nan ranar nan ba bayanan ki ƙadai zasu fitar da ke daga gun nan inhar muka ƙara bincike muka ga baki da sa hannu a cikin wannan laifin amma in har sunan kiya fito nan gurin shine kabarin ki...., jikin'ta ne yawa kakkarwa ta kasa koda motsi dan karin kumallon safe da tayi shi ta shiga amarwa iya tsorata ta tsorata daga nin wannan mutumin a gaban'ta saboda tsoro ta kasa tantance wane a agaban'ta harda yatsun'sa yayi ya ƙara cewa "Tambayar ki nake ko sai nayi miki abin da zaki magana ba zaki faɗa mana ta dadi ba.....?, kukan ta ne ya ƙara tsanan'ta tashi yayi ya fita cikin ɓacin rai ya kira wo wani shugowa yayi yace "ga ta nan in har ba tayi magana ba ku mata duk kan wani horo har sai tayi magana masu cin amanar ƙasa kina mace kin banzatar da darajar da Allah yayi miki duk abin da za kiyi baza mu taɓa sassauta miki ba ko tausaya miki kone masu kona gidajan mutane kuna cin zarafin'su..., muryar'ta a dashe tace "ba sai kun min komai zan faɗa muku abin da na sani..., fita yayi ba tare da ya tsa jin maganar'ta ba inda sabo ya saba da wannan rainin hankalin mutanan nan wasu ma sun gwammace a kashe su da su faɗi ubangidan su amma in suka sa musu na'ura dole suyi magana abin da basu shirya fitowar'sa ba dole su faɗa wani guri ya shiga inda rabi yake zaune zama yayi yace "Ya sunan ka...., kusan dai yadda yake magana haka yayi mai yace "Rabi'u hamisu...., tsawa ya daka mai yace "daidaita muryar ka ko inci ubanka ba sunan ka rabi ba....to wallahi za ka dawo dai-dai ne.., gaban rabi ne ya waɗi yace "Eh amma wanda mahaifina ya saka min Rabiu.... saboda ta kaita dogon zance ake ce min rabi...., wato kai da dan iska ko shiru yayi jikinsa na rawa ko a mafarki be taɓa tunanin zai ga wannan tashin hankali ba katsai masa tunanin yayi yace "Wane uban gidan ku da yake saku wannan kidnapping..., Narantsai da Allah ban san kowa me yin wannan harkar ba layi na siya agun kaska dina dinana bamu san cewa ga abin da akai da layin ba wallahi wannan ne kaɗai abin da na sani amma ban san wani masu kidnapping ba haɗa rai ya ƙara yi yace "taya akai wayar ta zo hannun ku in mun yadda cewa siya SIM kukai....?, wallahi magajiya ce ta siya a hannun kaska duk tare muka siya yana zuwa gidan ta siyan abinci tashi yayi ya zuba hannun a aljihu yace "wato ba zaku faɗan gaskiya ba sai jinkin ku yayi tsami...., rantsuwa ya fara yi amma ina har ya fita shiga dakin kusa da shi yayi inda dinana ke zaune zama yayi yace "Wace ce Nuratu...?, wallahi Allah ban santa ba ban taɓa ganin'ta ba Cikin kakkausar murya yace "tanan kuka bullo za ka faɗa gaskiya a cikin ku wace nuratu ko sai na fasa maka kai ya fito da yar ƙaramar bindiga yana saita kansa da ita fitsari dinana ya saki hakuran'sa har gwaruwa suke da juna saboda tsabar tashin hankali yace "Wallahi Allah ban santa ba...., cire bindigar yayi yace "wacce aka kawo ku da ita ita wace ce....?mene alakar ku da ita....?, magajiya sunan'ta tsawa ya buga mai yace "wato ka biyo tanan hanyar ne dan kar mu gane magajiya sunan gaskiya ne ...?, sunan'ta falmata lawan maina yar garin Maiduguri ce sanadin haduwar mu ina zuwa gidan su siyan wainar'ta amma itama wallahi siyan wayar ta yi a hannun wanda muka siyi layin kaska.. wane kaska a jalwala yake dan gaban mu ƙadan yana saida wayoyi da layi ka yayi mana talla layin unlimited credits card haka yace mana muka siya dubu biyu sannan yace muyiwa magajiya tallan wayar dan akaf cikin mu ita ce me sana'a kuma zata iya siya mukai mata talla ta siya yace zai kawo mata receipt jiya ya kawo min gidan mu yace tafiya ta kama shi na sashi a aljihun wannan kayan da niyar da safe in bata kai ASIF ya jinjina ya kama hannunsa cire ankwar yayi yace "fito min da receipt ɗin....?, hannunsa yana rawa ya shiga laliban aljihun'sa cire wa yayi Asif ya amsa dubawa yayi washe garin anyi kidnapping ɗin su nazeer aka siyar da wayar kai ya jinjina ga sunan ta nan ma duk yadda akai me sai da wayar nan yana ɗaya daga cikin wa'yanda sukai kidnapping ɗin su nazeer wata kila ma yan uwansa basu san ya dauki wayar ba tashi yayi ya fita wani waje ya shiga kamar lap da sauri suka dena abin da suke kowa yayi mamakin ganin Ogan nasu saramai sukai ya miƙawa wani ma'aikaci yace "kai min binciken wannan lambobin yanzu sannan ka dubu biometric hannun wa da hannu wa yaje sannan sai ka tura da sakon ma'aikatar kula da bvn wannan shatin hannu ya taɓa yin register da su...., da sauri ya amsa yace "to fita yayayi ya koma dakin da magajiya ke ciki iya wahala ta wahala domin shocking aka saka mata ko ɗaga kanta bata iya yi cikin ɓaci rai wata ma'aikaciya tace "taƙi magana cewa dai take wallahi bani bani bace siya nayi...., ku sata a dark room bata wahala bane ina tunanin sauran bakin su ɗaya amma su sunyi bayani ko wanne kareta yake suma ku kai su wani daki ku ajiye yana fadar haka ya fita dagata tayi ta daka mata tsawa dakyar take iya tafiya jikin'ta duk amai wani baƙin daki aka saka ta dakyar mutum zai iya tashi tsaye suka rufe kwanciya tayi idanuwanta na zubar da hawaye....✍️ *Allah ya raba mu da sharrin banji ban gani ba ya kare mu da taka sahun ɓarawo* Alhamdullahi ayau na kawo karshen book 1 sai mu haɗu da ku a book two